1💜💚💛💙❤️ Sirrin wasu gayun 💜❤️💙💚💛 ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣ Alhamdulillah, Free page If you know you can't afford to pay than don't start reading, because after free pages comes payed ones. Thanks. Wani saurayi né zaune cikin wata lungu sai kuka yake while wasu guys guda biyu na rarrashinshi, da wannan ya taba shoulder dinshi sai ya tureshi da wancan ya taba shi sai ya tureshi "Wai haba meye haka?.. Sai kace ba namiji ba?.." Inji daya daga cikin samarin, "Pls ku kyaleni Inyi kukan...ko na fi samun sauki azuciyata...eight years muna tare da khairat amma rana tsaya za'a rabani daita Don an gan ban da kudi..." Saurayin ya fada cikin matsanacin kuka, "Ai sai ka dauki hakuri...komai sai in Allah ya kaddara...kilan ba itace matarka ba..." Dayan saurayin, idanuwa Mai kukan ya daga ya watsawa Wanda yayi magana harara tare dacewa "Haka ma zaka ce?...tou Yanzu bani kudin néman aure in Kai in ba'a bani ba?.. Kawai talauci na yasa na rasa khairat..." Yafada still crying, "Pls safwan kayi hakuri...komai sai in Allah ya yarda ake yinshi...kar ka tada hankalinka..." Inji Dayan, "Pls ku  rabu Dani...kawai ku tafi ku barni...you guys won't understand how am feeling...mutuwa ta fi mun komai a Yanzu..." Safwan ya fada cikin kuka, "Nikam nasan yanda nakeji...ba two months ago akayiwa aliya aure ba?.. Kowa yasan Ina kaunar Aliya amma haka na hakura tunda bani da Abunda zan bata in na aureta...ni saida ya kaiga in yan gidan sun ganni sai suce sun rabu da matsiyaci....kawai muyi hakuri..in Allah ya kawo aiki zamu samu wayanda zasu auremu..."  Inji daya daga cikin su Mai suna usman, "Yau she zamu samu aiki?... Whole three years da gama degree babu aiki...in mutum baiyi karatu ba ace Don bai da ilimi gashi munyi hustling munyi karatu amma no body is willing to help us and give us a job...Yanzu sai Mai long leg ke samun aiki..." Habib ya fada cikin tsananin bacin rai, "Ai naka is better...tunda uncle Dinka yana da Hali..." Habib ya fadawa safwan da har lokacin bai bar kuka ba, "Kodai muje wurinshi mu rokeshi ko zai taimaka ya Baka kudin da za'a Kai gidansu khairat?.." Usman yafadawa safwan, sufwan daga red eyes dinshi yayi yace "Kawu musan da ko zamu mutu da yunwa bai taimaka mana?.. Shi zai fadawa ya bani kudin néman aure?... Gaskiya ban iya Kai Kaina in sha zagi da yamman nan..." Sufwan yafada cikn bacin rai, "Amma wannan uncle din naku baiyi ba...haba Dan Allah...bai da tausayi ko kadan..." Inji habib, "Ai ni ba tun yau ba nasan bai da mutunci..remember lokacin da ya ganmu mun dawo daga school shi kuma ya dauko yaran shi amma yaki rage mana hanya..hmmmallah dai ya kyauta...kilan yana tunanin mu muka darawa kanmu talauci..." Usman ya fada, shi dai sufwan bai Kara cewa komai ba saboda abinda ya dame shi da ban, kawai he's missing the love of his life, kawai Yanzu yana tunanin saboda bai da kudi ya rasa komai, he loose his two  sisters because basu da kudin da  zasu  biya hospital bills dinsu. Ajiyan zuciya ya saki yana lumshe idanuwa while best friends dinshi suna magana kan habit din uncle dinshi, ahankali ya daga Kai ya kalle friends dinshi yace "Wai yasuhe wannan wahalal zata Kare?... Yasuhe muma zamuyi arziki kaman sauran mutane?... Yaushe zamu samu daraja a idon mutane..." Duk ya jero masu wannan questions din, ahankali Habib yace "Mu dai kam ya zaayi muyi arziki?... Wa zai taimaka mana?... Masu kudi kansu kawai suka sani...kalli makocinmu ko zakka bai fiddawa...last Ramadan da akwai days da bamu samun wani abun kirki  muyi buden baki amma su dadinsu suke ji...Kai duniya..Wallahi am tired..." Usman yafada kaman zaiyi kuka, "I wish Ina cikin masu kudi...da na taimakawa talakawa...dana saka mutane da dama farin ciki...amma sai gashi Allah bai yoni Mai arziki ba..." Inji habib, "Ni nayi wata tunani...me zai Hana muje wurin makocinku mu fada mashi ya bamu kudi muyi sanaa in yaso sai mu biyashi with gain..." Sufwan ya fada cikin sanyinmurya, "Anya wannan Mutumin zai yarda?... Da wahala..." Usman ya amsa mashi "Kawai mu gwada mu gani..." Habib yayi adding, sufwan da har lokacin idanuwanshi is still wet ya goge tare da mikewa ya gada bombom din wandon shi fitowa sukayi saga wannan lumgun da suke,unguwar ba unguwar masu kudi bane, irin area din nan né wayanda in kana da machine sai kabi  ahankali zaka iya tukata ka shiga gidanka, koina hayaniyar yara né da matasa, duk inda suka ratsa sai an kirasu, suna zuwa wurin wata yarin dake saida awara habib ya duka ya dauki daya "Wallahi yaya hamsin kenan..." Mai awarar ta fada mashi, "In ban biyaba ki kulleni..." Habib ya amsa mata yana dariya, duk matasan babu Wanda ya wuce shekara ashirin da takwas zuwa da tara, kowannensu na sanye da yadi Wanda bai wuce 500 per yard ba, Kayan jikinshi is not expensive but they look neat, "Allah yasa yau an ajiyemin abinci." Sufwan ya fada yana tafiya, "Ni rabon da a ajiye min abinci a gida har na mance....kullum fadar mama na ki samun aikin yi..Tana ganin kaman da akwai aikin nakiyi...h,mm" habib yafada, "Ai Nima haka Inna take fadan banason aiki..wai nafison in dau wanka in dinga yawo agari..." Usman Yafada yana dariya, "Allah dai ya kawo mana iyakan wannan wahalal..." Sufwan ya fada hannunshi biyu cikin aljihu, ahankali suka dinga tafiya har suka Isa wata makeken gida dake bakin titi, duk fadin unguwar babu gidan daya Kai wannan girma da kyau, babu Mai cewa a bayan wannan gidan da akwai gidan talakawa da yawa because the house is all over the place, Nikam I wonder wane Mai kudi né ya Gina wannan katon gida a wannan unguwar, kawai shi yana da access din shiga gidnshi da mota saboda a bakin titi gidan yake amma duk wayanda suke baya basu da hanyar kirki, babu komai sai gutters da sauro da hayaniyar mutane, bakin gate din sukayi knocking after like two minutes maigida ya bude, kallon su yayi from head to toe Sannan yace "Ya dai..." Ya tambayeshi kaman bai taba ganin su ba dukda he knows them, "Wurin alhaji mukazo..." Usman   ya fada mashi, kallon banza maigida ya watsa mashi yace "Ka dai San alhaji bayason hayaniyar ku..." Bai karasa ba sufwan yace "Malam ba hayaniya mukazo yi ba...kawai munzo ganinshi né.." Maigida juyawa yayi gareshi yace "To Mara kunya bai nan..." Ya fada mashi, "Haba Dan Allah ka taimaka kayi mashi magana mana..nasan yana ciki.." Usman Yafada mashi cikin girmamawa, "Ikon Allah...wai meye haka?.. Na fada maku bai nan..ku tafi dan Allah ..."Inji angry maigida.  Usman zai bude baki yayi magana habib yace "Mu tafi mana...wai dole né?.." Ya fada sounding pissed off,  ahankali usman ya rike shoulder dinshi Wanda hakan ya danyi calming nerves dinshi, tsoki Mai gado yaja ya rufe gate din. "I suggest mu koma gefe daya mu jirashi, dole zai fito sallah magrub...lokacin ya kusa..." Sufwan ya fada masu, babu musu suka koma gefe daya suka zauna suna kallon titi then suna hira, bayan kaman minti arbain aka Kira sallah, nan bakin titi sukayi alwallah duk idanuwansu kan gate din alhaji Ibrahim, suna gamawa alhaji Ibrahim ya fito da wasu elderly people guda hudu, "Wannan maigadin bai da mutunci Wallahi..." Inji habib, yana wucewa ta inda suke suma suka bi bayanshi suka isa same masjid sukayi sallah, bayan an idar alhaji ya fito da friends suma su sufwan suka yi saurin bin bayan shi, sallama usman yayi mashi ya juyo ya kalleshi tare da amsa sallaman mashi, da sauri usman yace "Alhaji tun dazun muna bakin gate Dinka muna jira ka...Mai gadinka yacebaka nan..." Alhaji tsayawa yayi ya kalleshi Sannan yace "Tou ya akayi..." Ya tambayeshi Kai tsaye, mutane dake tare dashi tsayawa sukayi suka zuba masu idanu suna kallon su, usman rasa abinda zaice yayi, sufwan yayi saurin cewa "Alhaji so muke ka taimaka mana..." Bai karasa ba alhaji Ibrahim ya daga mashi hannu su kuma manyan mutane dake tare dashi suka saki dariya "Wai meyasa Baku da tunani?... Wai an fada maku Ina growing kudi né?...kowa ya kwaso tsiyarsa wajena yayo... Dan Allah ni ku bar tambayata taimako...Nima ta Allah na dogara...bani da bushiyar kudi...ko roki Allah shima ya baku...daga yau ki bar damuna..." Alhaji Ibrahim ya fada cikn bacin rai, da sauri  habib yace "Alhaji ba kyauta mukeso ba...kawai munason ka taimaka mana da wani Abu...mu fara Sanaa sai mu biyaka da riba..." Dariyar da mutanen keyi yasa habib yin shuru "Just listen to what this boy is saying..." Alhaji Ibrahim ya fadawa friends dinshi dake dariya har da rike ciki, "Wai kaman ni zasu damfara..."Inji alhaji Ibrahim "Wallahi sir ba danfararka zamuyi ba...kawai dai ..." Sufwan Bai karasa ba wani daga cikin mutanen dake tare da alhaji Ibrahim yace "Ku kam kuje wajen government...Sannan kullum Ana fada maku kuyi karatu rashin ji bai barin ku...gashi Yanzu tun Baku Kai koina ba kun fara maula..." Habib dake girgiza Kai saboda yanda yake ji cikin ranshi yace "Alhaji munyi  karatu...we have good result..." Bai karasa ba wani daga cikin su ya ce "Then good and look for a job...ku bar maula...bai kamace ku..." Mutumin ya fadayana kallon su from head to toe saboda basuyi mashi Kama da wayanda suka da ilimi ba, "Wallahi alhaji kullum muna néman aiki..samu none bamuyi ba..." Sufwan yafada cikin sanyinmurya, "then take your problems to the government...ku bar damuna...kullum unguwar na kun maida ni kaman cbn...kowa yazo ya tatsa..." Alhaji Ibrahim ya fada yana juyawa, manyan mutanen suma juyawa sukayi daya daga cikinsu yace "Ni Wallahi am still wondering yanda akayi bazaka rabu da wannan local area ba...kwata kwata bai dace da Kai ba..." Wani abokinshi ya fada mashi, "Hmmm Ai wannan wajen wuri né na iyaye da kakanni...Sannan wayan nan mutanen da kake gani they're are like securities...nothing bad can happens...so I know why am staying here..." Alhaji Ibrahim ya amsa mashi, "Lallai kam...amma dai kana kokari..." Wani ya fada mashi "Ba kadan ba...kullum cikin bara suke, iyayen su suyi...matansu suyi Sannan matasansu suyi...duk Kaina ni kadai..." Alhaji Ibrahim ya fada sounding so fed up, daya daga cikin su Mai suna alhaji yunusa da tunda su sufwan suke yi magana bai bude baki ba yace "To you should try and help mana...ai mu da Allah ya bamu ba wai Don mun fisu bane...he has a purpose for our lives..." Yafada calmly, "Ai ba wai ban basu ba...kawai suna son in basu duk abinda na mallaka which is not possible...at times Ina siyan buhun shinkafa in Kai nan baya a raba masu...ai Ina iya kokari na...I can't do more than am doing..." Yafada mashi atakaice, gate aka bude masu suka shiga. Har suka shige sufwan, habib da usman suna nan tsaye duk sun rasa abinda ke masu dadi, "Ni Wallahi da na sani da kudin da na yi karatu dasu ajiye su nayi na nemi Sanaa dashi...gashi munyi karatun babu aiki..." Habib ya fada sounding so angry, "Kawai we should be hoping...Allah will surely make way..." Usman ya fada, shi kam sufwan baice komai ba saboda tensions sunyi mashi yawa.  Kan wata dakali suka koma suna hirar how to get out of this absolute poverty, duk mate dinsu dayazo wucewa sai yace "Yan uku ya kuke..." Daman sunan da ake kirasu dashi kenan...basu hada komai ba amma amincinsu is too much, komai tare sukeyi, they're birds of the same feather so they flock together, babu Mai taba daya daga cikinsu ya zauna lafiya, kowannensu is cute and handsome but yanayin rayuwa yasa ba'a ganewa suna da kyau, babu Mai jiki cikinsu they're all slim and tall, they understand each other sosai to the extent da wuya suyi fushi da juna, gasu da kishin junansu, they share each other's pain and joy, suna rikewa junansu amana, basu boyewa junansu komai, duk faman hustling da sukayi na néman kudin school tare sukayi, duk semester da daya bai samu kudi ba sauran zasu taimaka suyi buga buga su taimaka mashi ya biya kudin school, at times suna tunanin ko matan da zasu aura bazasu sosu kaman ya da suke kaunar junansu ba, dukkan su unguwar su daya sai dai gidan su usman is closer to the road shiyasa suke kiran alhaji Ibrahim neighbor dinsu because he's closer to him, dukkan su haifaffun garin Kano né, the attended buk and passed out with a flying colors amma basu da aikin yi, duk yanda zasuyi sunyi but no jobs, sun rubuta application wurare daban daban amma ko interview ba'a taba kiransu ba balle su sa ran aiki, yan kudin da suka samu wajen nysc suka hada suka bude shop a unguwar su amma bayan shekara daya yayi liquidating saboda expenses din families atakaice dai dukda ba aiki suke ba their families depends on them tunda iyayen su basu da wani aiki na azo a gani, hamma habib yayi sufwan daya yayi rafka tagumi ya juyo ya kalleshi tare dacewa "Ya dai..." "Wallahi bahbah yunwa nakeji...har na mance rabona da abinci..." Habib yayi fada yana Kare bakinshi, "Ka dai mance...dazun ba mun ci shinkafa a gidan mu ba?.." Usman yafada, dariya habib yayi yana cewa "Da wannan shinkafa da babu ai duk daya né...ko mi kadai zan cinye bai isheniba ..." Dariya sauran sukayi sufwan wace "Mujira Muyi sallah ishai muje gida kilan mun samu Abunda zamuci..." Ya fada looking at habib, "Allah yasa...nidai am so hungry Wallahi..." Yafada yana dafa flat tummy dinshi, "Kullum Baka da aiki sai kukan yunwa...even when muna cikin damuwa...mtwss.." Inji usman, dariya habib ya kasayi yana cewa "Ai abinci dole né...man most eat..." Yafada sounding carefree, shidai sufwan har lokacin babu abinda yake tunani sai khairat, Yanzu he can't believe khairat will be the total property of another man bayan duk plan da sukayi na aure, she loves him and he loves her amma Yanzu yana ji yana gani zai rasa ta "Kai duniya...." Yafada yana girgiza Kai, "Pls a bar wannan maganar mana..." Usman ya fada mashi, juyowa sufwan yayi ya watsa mashi harara yana cewa "Pls ku rabu Dani..." Yafada yana mikewa, barinsu yayi nan wajen su kuma suka Mike suka bi bayanshi, bakin masjid sufwan yaje ya zauna yana sauraron Ana kiran sallah ishai, baki suka kuskura suka shiga cikin masjid. Bayan sun idar da sallah suka fita duk gidansu sufwan suka nufa, wata karamar gida suka tsaya sufwan ya dauko keys daga cikin aljihu ya bude makullin dake bakin wata Kofar sake waje su usman da habib suka shiga ciki shi kuma ya koma hanyar Dayan kofar ya shiga yana sallama, gani duhun dake yar zauren yayi yawa yasa ya Fiddo waya daga cikin aljihunshi ya kunna touch light din wayar,  compound din bai da girma sai dakuna biyu né cikin gidan, sai bathroom da wata local kitchen, sallama ya sakeyi yana cewa "Inna.." Ya fada yana ya ye kabulen dakin, wata middle aged woman nagani Tana sallah, bai Kara cewa komai ba ya saki curtains din ya nufi yar kitchen din, pot ya bude yaga miyan kuka sai kuma wata kwano dake dauke da tuwo, wata kwano ya dauko Sannan ya dauki tuwon, yana daf da zuba wa Inna ta fito rike da chasbaha, "Inna inawuni?..." Ya gaisheta "Lafiya...." Ta amsa mashi atakaice Tana kallonabinda yakeyi "Me kakeyi?.." Ta tambayeshi Kai tsaye, "Inna tuwo nake diba.." Yafada tare dacigaba da zuba tuwon "Anya kana da hankali kuwa?... Yanzu wannan uban tuwon zaka dauka kannenka suyi kalaci da me?.." Ta tambayeshi, "Ai Inna ba ni kadai zanci ba..tare nake dasu usman..." Bai karasa ba Inna tace "Lallai ma...ku Wallahi Baku da kunya...manya irin ku Baku Jin kunyar ku shiga kitchen ku debi abinci alhalin ba ko sisi kuke kawowa ba..." Bata karasa ba sufwan ya fara turo baki kaman zaiyi kuka ya kwantar da murya yace "Inna Dan Allah kiyi ahankali karsuji..kinga Nima inaci gidansu...kuma kinsan in Ina dashi ban boye maki..." Yafada kaman Mai rada kar abokanshi su ji saboda yasan duk wata magana Mai karfi yana kunnensu, ,"Kaci ubanka...dallah ka rage wannan Abincin...sauran kannenka dake nemo kudin zasuyi kalaci dashi..." Ta fada mashi atakaice, ahankali ya rage tuwon ya sake cewa "Rage...ci kawai kuka iya sai kuma gantali cikin unguwa...sa anninku suna chan da iyalensu..." Tafada afusace, ahankali ya sake ragewa, tuwon da ya rage sauran Dan kadan Inna ya zuba mashi Miya dan kadan kuma tayi tsaye Don kar ta bar wajen ya Kara, ahankali ya fita da kwanon abincin su usman da suka gaji da zama cikn duhu    kalleshi, ajiyewa yayi nan wajen ya kallesu yace "Bisimillah..." Yafada masu atakaice yana komawa kan kwallabati ya zauna, "Kai fa..." Usman ya tambayeshi yana gyara zama, "Ni abinda ya dameni daban.. Bata abinci nake ba..." Yafada yana tagumi, "Ta khairat kake kenan..bari yunwa ta hanaka bacci ..." Habib ya fada mashi yana Kai hannu cikin kwanon tuwon, sufwan dai bai fada masu komai ba Illah ya kurawa waje daya Ido yana tunanin what a horrible world is this,. Within three minutes habib da usman suka cinye Abincin wata budurwa tazo shigewa gidan habib ya kalleta yace "Asiya ki kawo mana ruwa..." "Tou " Ta amsa mashi ta shige few minutes later ta kawo masu ruwa. Yau dai sufwan bai rakasu zuwa inda suke hira har goman dare ba, he feels so bad, bai San yanda rayuwa zata kasance mashi ba, he's become one fed up, "Wai ahaka zamu kare?.." Yafada cikn sanyinmurya "At 29 bamu da komai na kanmu?.." Ya fada yana juyawa kan yar katifar dayake Kai, "Ya Allah ka iyakance mana wannan wahalal..." Yafada kaman zaiyi kuka, yana juye2 ya dingayi har lokacin sallah asuba yayi, mikewa yayi ya shiga cikin gida ya Kama ruwa yayi alwallah yayi sallah, yana dawowa ya dauki jarkoki yaje near by borehole ya bugo ruwa jarka 6  kaman yanda ya Saba duk safiya kafin gari ya waye,  daki shi ya koma ya kwanta sai lokacin bacci yayi gaba dashi. Karfe goma ya farka ya shiga cikin gida yayi wanka, fitowa yayi ya shiga dakin Inna yace "Dan Allah Inna zan samu wani Abu na kalaci?.."ya tambayeta cikin sanyinmurya, kallon shi tayi from head to toe Sannan tace "Baka da ko sisi amma kana kwance kana bacci har Karfe goma kaman wani shugaban kasa...ya zaayi ka samu aiki?.. Lokacin da masu néman aiki suna chan suna nema Kai kana nan nannade cikin bargo...to jeka bani da wani abun kalaci..." Tafada mashi cikn bacin rai, kura mata Ido yayi for a moment hawaye na taruwa idonshi, "Inna kaman Yanzu ganina yana bata maki rai....kiyi hakuri...Wallahi babu yanda naiya né...wata rana sai labari..." Yafada cikin sanyinmurya, tsoki Inna taja tace "Wata rana sai labari..kilan in na mutu zaka  samu labarin...nidai ka fice min da gani...mata da yawa suna alfahari da yaransu na farko..amma Banda Kai..." "haba inna...ya kikeso Inyi da Kaina né?... Kina ganin a son Raina nake yawo cikin unguwa?..farin cikina né Ina yawo cikin gidan nan?.. Wallahi Inna bani da farin cikin daya wuce in faranta maku...kullum gurina in samu in Baku amma Allah baisa hakan ya faruba...nidai Inna kawai adua nake bukata daga gareki...Dan Allah kar ki karamin sama da abinda nakeji...pls Inna..." Yafada hawaye na taruwa idonshi, tsokin takaici Inna taja ta juya ta  shiga dakinta Tana cewa "Allah yasa ba kashin  tsiyar ubanka ka dauko ba..." Tafada kaman she's not talking to her own son, ahankali sufwan ya fita daga gida ya shiga dakinshi dake Kofar gida ya zauna, kawai sai ya fara hawaye, "In wacce ta haifeni ta tsananeni because of my poverty Ai kowa ma zai tsaneni..." Yafada cikin hawaye, bude Kofar akayi habib ya shigo, da sauri safwan ya goge face dinshi, zama habib yayi gefenshi yace "You and Inna?.." Ya tambayeshi Kai tsaye saboda sun San yanda Inna takeyi mashi, suma nasu iyayen suna masu haka but na Inna is worst, kullum fadanta sufwan ya kawo kudi kaman zaiyi sata, "Wai saboda wannan kake kuka kaman you're not a man?... Ai inda sabo ka saba...pls stop crying..ka shirya muje néman abunyi...ko Dan garuwane muje wata unguwar muyi..." Habib ya fada mashi, ahankali sufwan ya kalleshi yace "Dan garuwa fa Kace?...." Sufwan ya fada cikn sanyinmurya, "To do we have a choice?... Ya zamuyi?.. Yau gidan mu babu komai kuma ni mama taje jira...Yanzu dai dole yau mu nemi wani Abu da zamuyi tunda shagon dinki babu kasuwa..." Habib ya fada mashi, "Ni ko tafiya ban iyayi sosai...rabona da abinci tun shinkafa da mukaci gidansu usman..." "Yanzu dai ka shirya muje gidan shinkafa da wake ka siya kaci mu fita" "Wallahi sisi bani dashi..." Sufwan ya fada mashi "Muje Ina da Dari...ka saya kaci sai mu tafi..." "Ina usman..." Sufwan ya tambayi habib, "Nasan yana daf da shigowa...Yanzu na ganshi yace babanshi ya aikeshi layin jankai...amma daga chan zai zo nan..." Habib ya fada yana kwantawa kan katifar, ahankali sufwan ya Mike ya dauko Vaseline ya shafa Sannan yadauko wata neat blue yard ya saka, takalmin shi ya goge da old labulen bakin kofa ya saka, fita sukayi tare da habib sai suka hango usman karshen layin ya taho,  jawo kofar sufwan yayi ya kulle, usman na zuwa suka gaisa Sannan suka nufi gidan shinkafa da wake, habib ya sayawa sufwan na 70 yaci Sannan suka bar wajen, "Nifa Allah na gani bazai yu Insha inuwar ceiling in dawo Ina saida garuwa ba...kawai mu nemi wani abunyi..." Usman ya fada not in support of abinda habib yace, "Me zamu nema Yanzu?... Ai munyi kokarin nema amma hakan baiyuba...kawai muyi garuwa in da rabon mu hole a gaba mun hole..." Habib ya fada, shidai sufwan baice komai ba, "Gaskiya aa...kawai I suggest mu cikin gari muna bin shaguna ko suna butatan maaika...kilan muci saa..." Shuru habib yayi ya kalli sufwan dake tafiya kaman Ana ingiza shi yace "Wai Kai won't you say anything?.." Habib ya fada cikin bacin rai, ajiyan zuciya sufwan yayi yace "Hmmm me Zance...kawai let's Allah's will be done..." Yafada cikn sanyinmurya,  tafiya sukayi har cikin gari which takes them about one hour,  wani katon shigo suka shiga sukayi tsaye suna kallon masu shopping, wajen Wanda ke zaune counter sukaje, habib yace "Dan Allah Ana samun aiki?.." Ya tambayeshi, Mutumin kallon su yayi from head to toe Sannan yace "Aa ba vacancy..." Aka amsa masu atakaice. Cikin wani gida wata yarinya ce zaune gaban wani maguji Tana wanke wanke kwanoni, sai gunguni kawai take alaman she don't want to wash the plates, wata yarinya ce ta  ta fito da wasu plate kuma yarinya ta juyo afusace ta kalleta Tana cewa " ke Dan ubanki daukesu ki maida..." Ta dakawa yarinyar tsawa, da sauri yarinyar ta juya kaman zatayi kuka tace "Mommy..tace batayi" naji yar yarinyar ta fadawa mahaifiyar su, wata fara matar Mai kyau ce ta fito daga daki tace "Maza ki maida mata..." Ta umarci wannan yar yarinyar, juyowa yarinyar tayi ta taho da plates din, irin kallon da Mai wanke wanke take mata yasa tayi saurin ajiyesu ta bar wajen da alaman she's so afraid of her, Mai wanke wanken sake juyowa tayi looking so furious, yarinyar na ajiyewa ta Mike Tana cewa "wai ni baiwace a gidan nan?... Duk aiki ni kadai keyi..Sannan abun takaici inayi kuna turomin wasu kaman jakka..." Tafada kaman zata tashi sama, "Lallai ma nana...wato Yanzu kin girma ban isa in saki aiki ba..." Matar ta fada, baki yarinyar ta turo Tana cewa "Na gaji Ai...aiki kullum kaman jakka?... " Bata karasa ba matar ta nufota "Maza ki farayi kafin ranki ya mugun bace..." Da sauri yarinyar ta dawo kujera wanke wanken ta tacigaba dayi Tana cewa "Wallahi ko za'a kasheni a campus zan zauna..ban zaman gidan nan..." Tafada kasan makoshinta. Share...2💚💜💛❤️💙 Sirrin wasu gayun 💚💜❤️💙💛 ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣ Free page "Me kika ce..." Matar ta tambayeta sounding angry, baki nana ta turo tace "Ba komai " Tafada Tana magana kasa, "Nana zagina kike kou?.." Matar tafada cikin tsananin bacin rai Tana takawa zuwa inda yarinyar take, da sauri ta sake mikewa Tana cewa "Wallahi mommy ba zaginki nake ba..." Tafada Tana cikin kuka, "Ke dai kika sani....duk abinda kikayi za'a yi maki...ba dai rashin respect ba...komai baki sonyi...Wallahi ni dake né gidan nan...sai nayi ubanki..." Matar ta fada Tana nunata da yatsa, nana sai ja take da baya saboda kar ta doketa, "Now be fast ki gama Wannan wanke wanken ki shiga kitchen ki hada mana abinci...yi sauri..." Matar ta fada Sannan ta juya ta koma ciki yar yarinya dake biye daita tayi saurin shigewa itama, nana wanke plates ta cigaba dayi sai magana kawai take. Wannan nana kenan, she's the kind of girl that thinks gidan iyaye is a burden, she thinks gidan iyaye is like a prison da Baka da daman yin abinda kakeso, bata da gurin  daya wuce ta ganta as her own boss, ko kadan bata son damuwa ko ta kura, batason zaman gidansu saboda yanda mommy dinta ke sata aiki, hakan yasa bayan tayi weac ta nemi admission a buk Sannan now she's ready to stay in campus just because she want to be on her own,she's the third born of the family dad dinta is not a rich man but he takes care of the family, dad dinta irin mutanen nan né da basu da kudi but their families lacks nothing, he's a noble man with one wife and 4 children, two boys  sai two girls, boys din sune manya  then nana, sai bayan 12 years da haihuwar nana suka haifi last born dinsu. Cikin bacin rai ta gama wanke plates din Wanda inda saka duba da kyau da akwai dirty jiki saboda yanda take wanke su cikin bacin rai, basket din ta dauko face dinta sam babu walwala ta Kai plates dun kitchen ta jerasu a rank, babu abinda kake ji sai karar plates da nana ke yanda ta gan dama dasu, fitowa tayi daga kitchen din dake cikin compound dinsu dake dauke da dakuna hudu, room and palour guda daya sai single guda biyu, the house is neat and beautiful in its own way, yarinyar na kurawa Ido naga she's pretty beyond words, she has this dark expensive color Sannan Tana da manyan idanuwa da  kuma  sexy lips, her chest is full of boobs kaman ba yarinya ba, bata da tsawo sosai amma she's ok, sanye take da skirt da Riga na atampa, style din is so tight that I can see her curve, she's so perfect. Bayanta nabi da kallo "Masha Allah ..." Kawai na fada, bayan ta gama jera plates ta fito daga kitchen face dinta kaman bata taba dariya ba, room and falo ta nufa ta ya ye labulen Kai tsaye Sannan tace "Me za'a dafa?.." Tafada cikin bacin rai, mommy juyowa tayi ta watsa mata kallon banza matar ta watsa mata tace "Ki dafa jelof..in sani yazo zaiyo cefane sai kiyi Miya..." Nana bata tsaya sauraron last statement dinta ba ta juya fuuu tayi kitchen Tana cewa "Mata sai tayi zaune Tana sani aiki kaman wata baiwa...ba dai zan dawwama a nan ba..." Tafada Tana shiga kitchen, match ta dauko ta kunna ta sa wuta a stove, locker ta bude ta dauko pot ta wulla kan wuta ta zuba ruwa ta fito, yar small phone dinta né yayi ringing tayi saurin fita, picking tayi Tana cewa "Babe ya kike?.." Ta fada Kai tsaye, "Albishirinki..." Naji an fada mata "Goro..." Tafada cikin bacin rai, "Wai yane nakeji kaman you're angry..." Aka tambayeta daga Dayan bangaren, "Wannan matar ce mana..." Nana ta amsa mata, "Wace mata kenan?.." Aka ta tambayeta "Hmmm Maryam kenan...wa in ba mommy ba..." Ta amsa mata cikin bacin rai, dariya Maryam tayi tace "Lallai ma...nidai babu ruwana...daman inason fada maki admission ya fito..." Tsallae nana Aisha ta daka tare dacewa "Way yo Allah na dadi...am so excited...Kai nagode sosai...at least mutum zai bar wannan gidan Mai cike da abun haushi...Sannan zamu dinga ganin gayu"  tafada sounding so excited, dariya kawarta tayi tace "You're so funny...wane irin gayu kuma?.." "Kema kinsani ai...hot guys with flashy cars...babe Wallahi Ina kaunar rayuwar big girls..." Tafada cikin matsanacin farin ciki kaman she's not the angry girl da take Abu kaman mahaukaciya ba, "Ke gayun né matsalar ki?.. Kedai mu Sami time Don muje mu duba ko min samu...shine most important part..." "Hmm nidai kawai in gani cikin school as a big girl...mingling with big boys...ko ba komai zakayi class...Ni Wallahi I love gayu..." Ta fada kaman zata zauce "Anya ke karatu zakiyi?... " "Eh mana...Kawai I can't wait to be free né..." Haka dai sukayi hira Sannan ta fita daga single room dake dakinta ta shiga falon mom dinta, da sauri tace "Mommy an fiddo admission..." Tafada cikin farin ciki, kallon ta mommy tayi for a moment Sannan tace "Sai akayi me?.." Ta tambayeta Kai tsaye, "Mommy Dan Allah in na gama abinci zanje gidansu Maryam muje mu dubo..." Tafada mata, "Tou..." Kawai mommy ta amsa mata, da sauri koma bakin aikinta, she don't look sad at all again, she's so happy Don she's feeling she's finally getting away from home. Har karfe biyu su sufwan basu samu mutum daya da ya ce zai basu aiki ba, bakin wata masjid suka zauna, kettle dake cike da ruwa habib ya dauka ya juye ruwan bisa Kanshi, he's feeling so hurt and tired, ba komai yake tunawa ba sai yanda babu komai da mom dinshi da kuka siblings dinshi zasuci, shi kuma sufwan tagumi yayi yana fatan inama mutuwa tayi gaba dashi, shi kuma usman ya kurawa waje daya Ido bai ko kiftawa, "Rayuwa..." Habib ya furta hawaye na taruwa idonshi, "Yanzu duk fadin Kano babu Wanda zai  taimaka mana da aiki?... Babu Wanda zaice ga Dubu daya?... Babu Wanda zaice kuzo in taimaka maku?.." Habib ya fada yana kokarin maida hawayen dake néman zubo mashi, "Sai Yanzu nagane why people do bad things....shiyasa na gane abinda yasa ake kidnapping...ake sata ake kashe innocent people..." Sufwan ya fada kanshi kasa, "Wallahi in da Ina da bindiga I will rob this afternoon..." Habib ya fada yana girgiza Kai, "Hmmm Allah bazai sa muyi hakan ba..." Usman ya amsa ma sufwan, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...." Habib yafada yana dafa kanshi, "Wallahi am dizzy....nagaji..." Sufwan ya fada, "Ni Yanzu me mama da sauran yaran zasuci?.. Nasan ba komai gidan ..nothing at all..." Habib ya fada cikin tsananin tashin hankali "Yanzu wasu suna chan cikin ac...cikin hutu...abinci kala kala na gidansu...suci duk abinda sukeso..suje duk inda sukeso...suyi duk abinda suke so...me suka fimu?.. Why is it that mu uku namu wahala yafi na kowa?. ..kodai we're curse?.." Sufwan yafada voice dinshi na rawa, wasu flashy cars né suka wuce kan titi duk suka kalla sai usman yace "Banzaye Mara tausayi..." Yafadawa motocin dake wucewa kaman they're the cause of their problems. Zama sukayi wajen bayan sunyi sallah zuhr, dukkan su babu abinda suje ji sai yunwa, da kishin ruwa, ga rana ga gajiya, baya sun Dan huta kaman minti ashirin suka mike, takawa sukayi har bakin zoo road suka nufi wajen wasu yan adaidaita, gaisawa sukayi usman yace "Dan Allah muna néman taimako né..." Juyowa sukayi daya daga cikinsu yace "Tou...muna sauraron ku..." Kallon juna sukayi Sannan habib yace "Dan Allah ya akayi kuke samun adaidaita?... Muma munason muyi aikin.." Habib ya fada ma Wanda ya maida hankali kansu, "Tou nidai wani né an unguwar mu yake badawa...zai Baka Sannan kullum zai zaka dinga Kai balance har ka gama biya ya zama naka..amma gaskiya bai bawa Wanda bai sani ba..." Saurayin ya amsa mashi, shuru sukayi  for a moment Sannan sufwan yace "Dan Allah bazaka Kai mu wajen shi ba kilan muma ya siya mana?..Wallahi muna bukatar hanyar samun kudi..Dan Allah..." Sufwan ya rokeshi, matashin kura mashi Ido yayi sai yaji tausayi shi ya kamashi, kallon sauran su yayi yaga yanda duk kode sai sunsha rana sai zufa suke, "Gaskiya Allah na gani inason kaiku amma da wuya ya amince..,matasan  unguwar su kawai yake bawa...bai bawa matasan wasu area,.." Saurayin ya fada masu, "Dan Allah ka kaimu..kilan Allah yasa ya taimaka mana..Wallahi muna cikin hali...Dan Allah ka taimaka mana..." Habib ya fada mashi, Dan murmushi saurayin ya saki yace "Nasan ba zai yarda ba..yana da doka sosai...Dan Allah kuyi hakuri ku fadawa manyan unguwar ku Shima ya siya maku...ku ji..."Saurayin ya fada masu, "Ai mu bamu da manyan da zasu taimaka mana a unguwar mu...duk munyi kokarin samun Mai taimaka mana bamu samu ba...ka ganmu duk yau basu ci komai ba mun fito néman aiki amma abun kaman an hada baki kanmu...Dan Allah ko ba wannan Dan unguwar ku ba in ka San wani ka kaimu wajenshi ya taimaka mana da abinyi...Dan Allah..." Habib ya fada yana hadiye wani Abu, shuru Saurayin yayi yana kallon shi har sai da ya gama yace "Wallahi abun né sai hakuri...zaman matashi babu abinyi balai né amma government din mu basu damu ba...amma yanda zamuyi muje in kaiku wajen shi kilan Allah ya Dora ku kanshi...Wallahi duk adaidaita da zaku gani da wannan alaman..." Yafada yana nuna bayan nashi, su sufwan kallon tambarin sukayi Sannan Saurayin yacigaba dacewa "Wallahi nashine...duk yawancin matasan unguwar mu indai Baka da abinyi zai taimaka maka da wannan amma ba kyauta ba...zakayi aiki Kana Kai mashi balance har sai ka biyashi da Dan rabar da ya Dora maka..." Saurayin yayi mashi bayani "Mudai Allah yasa ya bamu..." Sufwan ya fada cikin sanyinmurya, ameen sauran suka amsa mashi, Saurayin gama goge adaidaitar yayi su sufwan suka shiga yayi hanyar area dinsu. Har suka is a babu Mai cewa komai saboda kowannensu da tunanin da yake, usman yana tunanin Yanzu as a degree holders zasuyi driving adaidaita, Kai kawai ya girgiza without saying a word, shi kuma habib yana tunanin halin da gidansu ke ciki Yanzu saboda bai da uba babu Mai taimaka masu, Yanzu yasan siblings dinshi suna chan suna bin neighbors saboda su samu abinci, several times suna shiga neighborhood Don yi masu aike saboda a dafa abinci a yan masu,  bashi da bakin cikin da ya wuce hakan, because wasu lokutan korar su ake in Abincin ya kusa dahuwa. Shi kam sufwan babu abinda yake sai aduar Allah yasa a basu adaidaitar, he don't mind ko daya né a bawa su uku su dinga shifting saboda babu abinda yakeso kaman ya farantawa inna, he's dad is late too and mom dinshi is a strong woman, Tana sanaar saida haja cikin gida amma daga baya jallinta ya kare, Yanzu kannenshi suna saida yan waina a Kofar gida da yamma, ahaka suka isa gidan da bai da wani girma sosai, "Ko alhaji Ibrahim bai Kai kudi ba amma yana taimakawa matasansu,,..shi kam wannan shegen sai gori..." Habib ya fada cikin ranshi, fita sukayi suka bi bayan wannan Saurayin zuwa inda wasu mutane ke zaune a gindin Wata bushiya, cikin respect suka gaida mutanen Sannan Saurayin yayiwa wani mutum bayanin abinda ke tafe dashi, "Yaran waye?.. " Mutumin da akayiwa bayani ya tambayi Wanda yayi mashi bayani, "Nima ban San su ba..." Kallon banza Mutumin ya watsawa Saurayin Sannan yace "Gaskiya Ismail Baka da hankali... Ya zaayi ka kawomin samarin  da bansani ba?... Ka taba ganin anyi haka?... Ko kana tunanin kudin banza gareni..." Mutumin ya fada cikin bacin rai Sannan ya juya ga su sufwan da suka sadda Kai kasa yace "Kuyi hakuri..ni ban bawa Wanda ban sani ba keke...bawai kudi gareni da yawa ba kawai Ina bakin cikin in ga  matasa suna gararamba a gari...Don nasan hakan yana jawo balai da tashin hankali daban daban...kaman yanda turawa sukace an idol mind is the devils workshop...shiyasa nake Dan. Taimaka masu da keke..." Sufwan da idanuwanshi suka Chanza yace "Alhaji..muma in har Baka taimaka mana ba bamu San irin halin da zamu shiga ba...Wallahi alhaji ko abinda zamu bawa iyayen mu bamu dashi, ..kullum cikin yawon néman aiki muke..tun muna néman aikin office har mun hakura da certificate din mu mun dawo néman na abinci...Dan Allah ka taimaka mana..." Sufwan yafada kaman zaiyi kuka, daya daga cikin mutane dake zaune a majalissar yace "Wane irin certificate gareku?.." Ya tambayeshi, "Degree..." Habib ya amsa mashi "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Mutumin ya fada sannan ya cigaba dacewa "Kasar nan ta lalace da yawa...wai Ashe ta matasa majiyan karfi da son aiki amma su nema su rasa?... Yanzu Dan Allah ku fadamin meye amfanin karatun?.. Wannan government basuyi wa matasanmu adalci at all...Yanzu komai sai ka San mutum...in Baka San mutum ba sai ka mutu a wahale...wannan rashin aikin yi yayiwa...kullum matasan mu sai yawo suke a gari..." Mutumin ya fada cikin bacin rai, shuru kowa yayi yana sauraron su, "Ai gaskiya abun ba'a magana...wayanda suke son taimakawa basu da halin taimakawa...wayanda suke da halin taimakawa kuma basu taimakawa..sun danne kan kudi billions while wasu suna néman Dari biyu na abinci..Kai Allah yaisa..." Wani ya fada, sufwan daga Kai yayi ya kalli masu maganar yaga ko kilan sun samu taimako daga garesu sai yaga they don't look rich at all, irin normal civil servants né wayanda suke jiran albshinsu Wanda bai taka Kara ya karya ba, "Ai ni takaici na daya né...misali Ina da gidaje goma...Ina iya zama cikin biyu lokaci guda?..." Wani ya fada sai wani ya amsa mashi dacewa "Aa..." Mutumin yacigaba dacewa "Tou in Ina da Kaya da yawa Ina iya saka biyu lokaci guda?.." Ya sake tambayan su "Ai ka zama mahaukaci kenan..." Wani ya sake amsa mashi, "Tou kun gani amma masu kudin nan Don handama kaga mutum da gidaje har kasar waje amma basu taimakawa marasa shi yayi...su dai kawai kansu da zuriar su suka sani...Kai Allah kar ka bamu halin rashin tausayi...Wallahi abun kaman ba'a mutuwa..." Mutumin ya fada sounding so bitter, haka suka dinga tofa albarkacin bakinsu sudai shuru sukayi suna sauraron su, Wanda ke bada adaidaita ya kallesu yace "Tou daman ni ba kowanne lokaci nake badawa ba...Ina kaiwa wata uku ban saya ba Don kudin da suke kawowa nake tarawa sai in hada da kudin pension na in sayo sabo..saboda haka dukda ban San ku ba kuyi hakuri zuwa nan da wata uku...in Allah ya yarda zan sayawa daya daga cikin ku..." Kai suka sadda kasa Jin ya ambaci wata uku, ganin yanayin su yasa yace "Kuyi hakuri...Nima ban da yanda zanyi..." "Ba komai...zamu je gaba nema...Don Yanzu in muka zauna haka yunwa zaiyi ajalinmu da yan uwanmu...in Allah ya amince nan da wata ukun zamu dawo..." Habib ya fada kaman zaiyi kuka, ahankali suka Mike, wani dake zaune nan wajen ya saka hannu cikin aljihunshi ya zaro dubu daya tare dacewa "Ga wannan kuyi managing..." Da sauri suka durkusa suka amsa tare da godiya, shima Wanda suka je wajeshi Shima ya zaro dubu daya ya basu, ahaka duk Wanda ke wajen suka dinga basu waje wani Dari biyar wani dubu, kasa godiya sukayi saboda mamaki, kawai sai sufwan ya fashe da kukan farin ciki Don sai da suka samu kusan dubu ashirin wajen wannan mutanen, godiya suka dingayi inda Mutumin ya sake tabbatar masu zai saya masu keke nan da wata uku Sannan wani yace "Kuyi hakuri..wata rana sai labari..kawai ku sani in har Allah ya sa kukayi arziki ku tuna da wannan yanayin da kuke ciki..Don mutane da dama suna cikin Hali, .."Mutumin ya basu shawara, godiya sukayiwa Mai adaidaitar daya kawo su nan majalissar kuma har dashi cikin masu hada masu kudi. Gefe daya suka koma inda babu Mai ganinsu habib yayi counting kudin suka ga dubu ashirin da dari biyar "Alhamdulillah,...I will never forget this day..." Sufwan ya fada sounding so excited, "Yanzu dai ni ku bani dubu biyar da Dari biyar sai ku biyu ku raba sauran.." Usman ya fada masu, kallon mamaki sukayi mashi "Why?.." Habib ya tambayeshi, "Ai ku Baku da Mai taimakawa..ni kuma ubana yana da rai...kunga ko kaka nafiku..."  Yafada masu calmly, da sauri suka rungumeshi a tare, dariya kawai suke kaman basu bane that look so dull few minutes back ba,  5500 habib ya bawa usman su kuma suka raba 7500 each, daga nan suka shiga wata shago sukayi siyayyar Kayan abinci da su spaghetti da sauransu, sufwan da habib 4K suka kashe each wajen Kayan abinci, wurin wasu masu saida garau garau sukaje sukaci abinci Sannan suka nufi gida, suna shiga cikin unguwar su kowanne ya kama hanyar gidansu rike da abubuwan da suka sayo amma shi usman bai sayi komai ba. Sallama sufwan yayi yana shiga cikin gidansu, Inna dake zaune cikin compound ko daga Kai batayi ba balle ta kalleshi, ahankali ya wuto  ya ajiye Kayan daya sayo, sai lokacin Inna ta daga Kai Tana kallon Kayan, "Inna gashi..wasu mutane suka taimaka mana..." Yafada har jikinshi na rawa saboda farin ciki, kallon banza Inna ta watsa mashi Sannan tace "Wannan shi yasa kake rawar jiki kaman Wanda ya sayo buhun shinkafa?..mtwss..." Tafada Tana mikewa, "Kiyi hakuri..." Yafada yana saka hannu cikin aljihunshi, 1500 ya Fiddo cikn sauran kudin yace "Inna gasu...kin dinga cefane har Allah ya Karo wasu..." Kwcewa tayi daga hannunshi Sannan tace "Kaman wasa Yanzu ka fara bara..." Tafada cike da takaici, wata budurwa ce ta fito daki ta kalli sufwan tace "Lah yaya Kai ka kawo wannan?.." Tafada sounding so excited, ahankali ya daga mata Kai "Allah sarki yaya..Ina ka samu kudi?.." Ta tambayeshi cike da so da kauna, "Wasu mutane suka tara mana..." Idanuwa yarinyar da bazata wuce 18 ba ta lumshe before saying "Amma mun gode...daman duk yunwa mukeji..Bari in Dora..." Murmushi ya saki yana kallon sister dinshi dake Kama dashi kaman yan biyu saidai age difference "Tou shikenan..." Sufwan ya fada yana barin gidan. Shi kam habib yana zuwa gida sai da ya kusa fashewa da kuka saboda yanda mahaifiyar shi ke kwance kan taburma a yar karamar compound dinsu, idanuwanta lumshe kaman Mai bacci amma she's not sleeping, she's just hungry, Tana Jin sallaman shi tayi saurin bude Ido tare da mikewa zaune, duk ilahirin jikinta sai kyarma take saboda yunwa, idanuwanta duk sun koma ciki, ahankali ya ajiye Kayan hannunshi nana cewa "Murja..." Ya Kira sister dinshi, da sauri ya fito, kallon mahaifiyar shi yayi yace "Mama baki Jin dadi né?.." Ya tambayeta eyes dinshi na Chanza launi saboda bakinciki da tausayinta, "Yunwa..." Tafada Tana nuna stomach dinta, da sauri ya mikewa sister dinshi Dari biyu yace "Yi sauri ki sawo biredi..." Ya umarceta, da sauri ta amshi kudin  ta dauko hijab ta fita, mom dinshi jingina tayi da bango Tana sauke ajiyan zuciya kaman Mai asthma, hannunta ya Kama yana shafawa ahankali "Mama Insha Allah sai kinci gajiyata ko ta halin kaka...sai na sa ki cikn makeken gida da masu aiki.." Yafada hawaye na taruwa idanuwanshi, "Ameen..." Kawai Ta amsa without opening her eyes, suna haka sister dinshi ta shigo da bread din, da sauri ta amsa ta bude ta fara ci, kallon murja yayi yace "Ina sauran.." Ya tambayeta "Suna makota..." Bai Kara cewa komai ba ya sa hannu cikin aljihunshi ya dauki Dari biyar yace "Maza kiyo cefane Sannan ki sayo itace kizo ki dafa abinci..." Ya umarceta, babu musu ta amsa ta bar gidan. Sai da taci bread din ya debo mata ruwa cikin randa Tasha sanna ta saki ajiyan zuciya tace "Allah yayi maka albarka...nagode.." Tafada cikin sanyinmurya, murmushi ya saki before saying "Mama kalli.." Ya fada yana nuna mata Kayan Abincin daya shigo dashi, juyawa tayi ta kalli Kayan ta zaro idanuwa "Ina ka samesu?.." Ta tambayeshi sounding so excited, nan Yafada mata yanda akayi "Allah ya saka masu da alkhairi..Allah ya biyasu..."Tafada cikin farin ciki, this is the difference between mahaifiyar sufwan da na habib, she appreciates duk abinda danta yayi, kullum cikin yaba mashi take,  shi kam usman ya tarda abinci gida, sai da yaci ya koshi Sannan ya dauki 2k cikin kudin ya bawa mom dinshi, adua ta dinga jera mashi saboda farin ciki. Nana kam tana  gama girki ko ci batayi ba ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta shirya ciki. Lace Riga da skirt, brown vail tayi rolling dashi ta dauki bag dinta irin na yanmata ta fito zuwa dakin mom dinta, "Zan tafi..." Ta fadawa mom dai ta, pause dake kusa daita ta bude ta dauko Dari biyar ta mika mata Sannan tace "Sauran ki dinga gantali a titi...nasan halinki da son yawon banza..." Ta fada mata, "Mommy gidansu Maryam kawai zanje sai mu wuce school..." "Na dai fada maki..." Ta amsa mata atakaice Sannan ta fita jikinta na rawa, takawa tayi Tana sauri zuwa bakin titi, sai kallon flashy cars dake wucewa take Tana imagining inama wani daga cikinsu ya tsaya yace zai bata lift da dagudu zata shiga, she loves class and  riches, wata shiny car yaso wucewa ta kurawa motar Ido tayi har yazo wucewa ta inda take taga wani young guy da wata babe zaune a gaba "Inama ni..." Tafada Tana biting lips dinta, ganin in ta tsaya kallon cars she won't go yasa ta tsaida adaidaita ta hau zuwa gidan su Maryam daga nan suka wuce buk, luckily ita da Maryam sun samu admission, tsalle ta dingayi Tana ihu not minding mutane dake kallon ta, "Wai meye haka Dan Allah?.. Kar ki Bari mutane suyi tunanin am together with a mad person mana..." Maryam ta fada mata amma nana bata bar tsalle ba sai cewa take "Wallahi su kalleni it's their business...you won't understand what am feeling..kawai I can't wait to get out of that house...." Tafada sounding carefree, "Ke kam you're funny...you can't wait to get out of that house kaman ba gidan ubanki ba?.. Kaman dafa ki ake Ana ci?.. Haba nana ki bar wannan maganar mana kar wasu sujiki..." Maryam ta fada mata calmly, "Ai inda dafa ni ake Ana ci da yafi min..kullum a wahale nake kaman wata baiwa...Wallahi ko kadan bani da Hutu gidan nan...from this to that haka nake rotating cikin gidan kaman Mara galihu..." Tafada hankalinta kwance, "Hmmm ke kam Ai iyayen mun Don su bamu tarbiya Mai kyau suke hakan..bawai Don basu kaunar mu ba...ba ki ganin yanda wasu yanmata basu iya zaman aure saboda basu iya komai ba?.. Ai in uwa ta koya maka komai to ta tsirar dakai daga cin fuska nan gaba...ki tuna in dai da rai da lafiya aure zamuyi fa.." Ta fada mata Tana Dora hannu kan shoulder dinta, "Ke dai baki ganewa Wallahi...inda na nufa daban inda kika dosa daban...kawai nidai I want be free ko da na months né...in zauna babu takura babu command...because kaman yanda kika ce aure zamuyi so Yanzu in ban Dan shana ba babu ranar shanawa saboda bakasan Wanda zaka aura ba...daga takurar iyaye zuwa miji...no freedom kenan fa..." Nana Aisha tafadawa Maryam "Wai to in tambayeki wane irin shanawa zakiyi...hope it's not what am thinking...badai runs girl kike son komawa ba..." Bata karasa ba nana ta balla mata harara tare dacewa "Ke kika San abinda hakan ke nufi...nidai kawai I want freedom...that's all I don't want to go from fry pan to fire..." Tafada Tana juyawa "Allah ya huci zuciyar ki...kawai you should know what ever our parents do is for our own good..." Maryam ta fada Tana biye daita, "Kanki akeji..." Tafada Tana tafiya da sauri sai sai wining waist dinta take in the name of walking, itama bayan ta tabi trying to keep up with her. Share thanks 3💜💚💛💙❤️ Sirrin wasu gayun... 💜❤️💛💙💚 ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣ Free page Har suka hau adaidaita aka ajiye Maryam nana bata Kara ce mata komai ba, "Sai munyi waya..." Maryam ta fada mata Tana sauka daga adaidaita amma ko inda take nana bata kalla ba balle ya amsa mata wai ita she's angry because if what she told her that's absolutely true. A yau kam su sufwan sun samu yar kwanciyar hankali Sanin da akwai abinda family dinsu zasu ci for three to four days, suna zaune a bakin titin unguwar su bayan sallah magrub suna jiran ishai usman yace "Gobe dai zamu huta da néman aiki kou?.. Tunda muna da yan chanzi a jikin mu..." Mai karasa ba sufwan ya kalleshi yace "Lallai ma...ai wannan struggle will continue har ranar da Allah ya bamu abinyi..ai in Banda abinka kasan bamu ga zama ba..." Sufwan ya fada idanuwanshi kan titi yana kallon cars dake wucewa, "Wannan gaskiya né...we're not going to give up har sai mun samu abinyi...and am sure Allah zai taimaka mana..." Habib yafada cikin sanyinmurya, usman dake sauraron su ya kalli wata expensive car dake passing by yace "Wai are we going to get here?.." Ya fada idanuwanshi kan motar, su sufwan kallon motar da yake kallon sukayi habib yace "Hmmm da wuya...wayan nan yaya manyan mutane né....ba kowa ke kawowa wannan level ba a rayuwa..wani ma bai Sanin dadin duniya har ya koma ya Allah..." Bai karasa ba sufwan yace "Kai Allah ya sauwake...we will make it...we will surely make it..." Yafada sounding confident and strong, "Dazun halin da na tadda mama ya tada min hankali...Wallahi inda bamu dawo da wuri ba da bansan halin da zata shiga ciki ba..." Habib ya fada kaman zaiyi kuka,  ajiyan zuciya yana tunanin irin shakuwar dake tsakanin habib da mahaifiyar shi, she cares and advice him, she always pray and appreciate duk abinda ya shigo dashi gidan, amma he's own case is different, mahaifiyar shi na tunanin shi ya Dora kanshi kan talauci, she blames him for all the misfortune dake faruwa a gidan, ko nawa zai kawo bata taba tambayar Ina ya samo shi ba indai zai kawo shikenan, babu adua ko yabo, all he gets is insults and rejection, dazun ma duk Kayan daya Kai bata ajiye mashi abinci ba, when he asked Ina nashi Abincin sai tace "Nasan kana da sauran kudi nan jikinka da yawa..kaje Chan waje ka sayi abinci kaci..." He was not surprised saboda ba yaune farkon ba, duk sanda ya kawo wani Abu gida tou shi bai samu, sai tace tasan da akwai da yawa ya kawo kadan, he just thankful she brought him into this miserable life, he wish he he will see the day he's mother will open her mouth and bless him, the day she will appreciate him even if it's for a second, har ya mance rabon da ya ga murmushin mahaifiyar shi, the last time he remembered was when he was still growing up amma tunda ya girma ta ke Dora mashi laifin talaucin da suke ciki, Yanzu cikin unguwar ko keke aka saya sai tayi mashi tass wai he's mate are becoming responsible amma Banda shi, kawai yasan shi da abokanshi are suffering amma he suffers more than them saboda hantara da tsana da mahaifiyar shi take nuna mashi, inda bai Kama daita sai yace ba ita ta haifeshi ba saboda the way she treats him is so out of words, "Hmmmm duniya kenan...wacce ta haifeka ma ta kika saboda talauci balle wasu?.." Yafada cikin sanyinmurya, ahankali usman dake zaune kusa dashi ya dafa shoulder dinshi yace "Haba ka Bari mana...we will surely make it...babu gudu babu ja baya ...nothing will stop us from making it...ko da kidnapping me mun dingayi..." Yafada in a funny way, duk dariya sukayi, baki habib ya Kama yana kallon wasu yanmata guda hudu da suke wucewa, they all know their faces, yanmatan gidan alhaji Ibrahim né, duk sun fita daban da yanmatan unguwar, duk unguwar babu Wanda ya ishesu kallo Balle su gaisa dashi, dukda gari yayi duhu suna kallon how beautifully dressed they're, they are beautiful and elegant, "Yaran marowaci..." Usman ya fada yana kallon yaran dake tafiya duk cikin su babu wacce ta Kai 20, "Ko Ina zasu?.." Habib ya fada yana kallon su ko kiftawa baiyi "Oho masu...." Sufwan ya fada not paying attention to them,  habib kura masu Ido to yayi without blinking yana cewa "Yanzu irin wannan basu ganin mu matsayin mazaje kou?.." Dariya sufwan da usman sukayi Sannan usman yace "Inda kasan yanda suke kallon mu da bazakayi wannan maganar ba...nasan kallon wasu banzaye suke mana,,," Bai karasa ba sufwan yace "Ubansu né banza...Ni Wallahi basu burgeni...haushinsu ma nakeji...mutane sai shegen girman Kai da jiji da Kai...Wallahi tunda nake ban taba ganin sunyiwa kowa magana ba..." Yafada sounding angry, dariya habib yayi yace "Ni Wallahi in da za'a bani dukkan su so nake...duk aikatasu zanyi cikin dare daya... " Yafada sounding naughty, dariya usman yayi har da buga kafa kasa while shi kuma sufwan ya sake sakin wani tsokin yana cewa "Muji da yunwa dake damunmu..let's forget about them..." Yafada Sam face dinshi babu walwala dariya habib yayi yana cewa "Ai dole Ai maganar mata...ai duk namiji yana bukatar su...nor matter how poor he is...Yanzu tsakanin ka da Allah Baka bukatar su?.." Habib ya tambayi sufwan, tsoki sufwan yaja ya Mike yana kakkaba bombom dinshi without saying a word, duk bin shi sukayi da kallo, habib dai kurawa yanmatan dake tafiya Ido yayi babu abinda yake tunani sai in da zai samu kudi Yanzu sai ya auri daya daga cikinsu ya moreta ya kuma ci ubanta saboda yanda ubansu yake wulakantasu cikin unguwar, "Hmmm inama zan samu kudin balle hakan ya faru..." Yafada cikin ranshi yana mikewa. Anambra state A wajen gari inda ke kaman da forest saboda yanda garin ke dauke da green forestation da kuma nima naga wata makeken gidan, inda gidan is not jigantic and beautiful da sai ince it's an abandoned building, girma compound din gidan su upto an hectare, cikin compound din motoci né sunfi dari, motocin are the kinds of car that ba kowa sai iya tukawa ba sai masu kudi, masu kudin ma Sai first class rich people, Nikam I was like Ana saida cars né a wannan dajin ko dai am not seeing well, gidan is so quite kaman  babu kowa gidan, kawai kallon gidan nake not knowing way inside saboda yanayin gidan is one in a million, cars din na dinga kallo Ina tafiya!)$)3 out îu, I can't imagine  mutum daya né da wannan over hundred cars din, hanyar shiga ciki na gani na taka ahankali na shiga ciki, what I saw was frightening, wata katuwar halpll dauke da kujeru  Dan table gabanshi kaman conference hall, kujerun are so many, on each chair in da akwai mutum kanshi, Kai na daga naga all the people a wajen a in uniform kaman suna meeting, Baka Jin komai wajen sai muryar Mutumin daya, wata matace tsakiyar hall din Tana magana, babu inda take kallo sai high table inda wani makeken mutum ke zaune, da ka ganshi kaga igbo na asali,  duk mutanen babu Mai cewa komai sai sauraron ta da suke, "My lord my business is not moving despite all my sacrifice..." Matar dake sanye da irin Kayan sauran mutanen Ta fada, by mere looking at her kasan she's wealthy Don dukda black and red in gown data saka her skin is glowing, "It's because your sacrifice is not accepted...you provided the wrong sacrifice..." Gingimemen Mutumin dake zaune kan high table ya fada mata, by yanda yake magana kasan shine shugaban wannan taron, surprise look né kwance kan face din wannan matar Sannan tace "My lord...you asked for a virgin..." Bata karasa ba yace mata "The sacrifice you brought was not a Virgin..." Yafada mata atakaice, zata bude baki tayi magana ya daga mata hannu Alaman tayi shuru, hannu yayi mata alaman ta koma ta zauna, sai da ta zauna Sannan yace "Next time be sure of your sacrifice...good sacrifice good results..." Mutumin ya fada mata atakaice, matar bata Kara cewa komai ba ta sadda Kai kasa, kallon hall din kawai nake wondering exactly what is happening here saboda almost duk yaren Nigeria is present in the hall, duk Wanda ka gani sai sheki yake alaman suna da kudi, wani Mutumin nagani ya Mike rike da wani Abu cikin wata tray, wurin Mutumin ya nufa, sai da ya Kai ya durkusa in a respective way ya mika mashi tray din, ahankali Mutumin ya amsa ya fara daga abubuwan dake kan tray din, pants na gani yana daga wa, Sannan duk pants din na mata né, yana dagawa yana dariya irin na mugun mutane, sai da ya daga panties guda takwas Sannan suka kare daga cikin tray din, "Excellent..." Mutumin Yafada cikin Jin dadi, "More billions in your account..." Ya sake fada mashi sounding so excited, wurgar da panties din yayi yana chanting wata irin yare Wanda bansan ko na meye ba,  yana cikin wannan enchanting din naji wani irin hissing, dukkan mutanen dake zaune nan hall din maida hankali sukayi ga inda hissing din ke fitowa, wata irin katuwar maciji né yayi crawling zuwa inda pants din suke, ahankali ya fara binsu dayan bayan daya yana cinyesu kaman yana cin Nama, it looks so horrible, sai da ya cinye wannan pants takwas Sannan yayi crawling ya koma inda ya fito, wani Mutum ne Wanda da ganinshi bahaushene gaba da baya  ya fito shi kuma da wasu white handkerchief, kowannensu is stain da jini,  gaban Mutumin ya durkusa shima ya Mike mashi handkerchief din, dubawa shugaban yayi yaga guda biyu, face Mutumin ya daure kaman bai taba dariya ba yana cewa "What is this?.." Ya fada sounding so furious, da sauri Mutumin ya sadda Kai kasa yana cewa "Am sorry your lordship...virgin girls are hard to come by...those virgin in the northern part of Nigeria are protected by their parents..." Bai karasa ba Mutumin yace "Protected my assssss...you're just greedy...give them millions and they will follow you...don't give them hundreds of thousands...give them millions...remember they're the source of your money...give them a lot of millions and they will pay you back in billions...pls don't be greedy..." Shugaban yafada sounding so angry, Mutumin daya sadda Kai kasa yace "The problem is the won't follow you..." Still Bai karasa ba Mutumin yace "They're lots of girls on the streets in the north...you're not just trying...that's why I always says we need more followers from the north...bring more people..this whole thing is not common in the north...before they will realize what's happening we will be everywhere...pls..." Mutumin Yafada mashi, Mutumin daya sadda Kai kasa ya daga mashi Kai alaman gamsuwa, daga Kai shugaban yayi ya kalli dukkan su concentrating on the northerners Sannan yace "We need more people...we need a lot of people....northerners we need more people...they're lots of goodies in the north..." Mutumin ya fada da karfi, duk sadda Kai sukayi tare da daga mashi Kai alaman zasuyi yanda yace,  same procedure yabi with the first one, same snake né ya sake fitowa ya cinye wannan rags, the most surprising abun shine yanda wannan snake din ke cin handkerchief din kaman he's eating meat, Don yanda yake bude wuya bai Kama da small white rag yake hadiyewa, bayan wannan ya koma ya zauna wani ya fito da wani Abu kan tray which looks like a heart, shima gaban Mutumin ya fito ya durkusa, Mutumin lashe baki yayi ya Dora hands dinshi dake dauke da wasu fingers dake kaman Dana dabba ya dauki heart din, yana Kai naman bakinshi yana idanuwanshi suka sauya zuwa na maciji Sannan tongue dinshi kaman na snake ya bude baki ya saka raw meat din, in few minutes ya cinye naman Sannan ya koma normal human being kaman yanda yake da farko. Daga Kai yayi ya kalli Wanda ya kawo wannan zuciyar yace "Your music shall be more popular than ever...children and adults will love only your music....even the international musicians will bow down to you..." Mutumin ya fada yana lashe baki, wannan dake durkushe mikewa ya koma ya zauna Sannan wani ya taso crying babies head, haka duk wannan manyan mutanen suka dinga kawo sacrifice dinsu kala kala wannan Mutumin yana amshewa, kawai am so speechless, bayan sun gama wannan meeting din wasu samarin suka fara fitowa dauke da plates da cups, kowanne mutum za'a ajiye mashi plate da cup har saida aka gama arranging plates Sannan suka koma suka turo wata katuwar pot dauke da Nama, kowannensu serving dinshi cooked human parts sukayi Sannan aka zuba jini cikin cups din kowannensu, cikin hall din mata basu fi ashirin ba, amma duk sauran hall din Maza né manya da matasa wayanda basu wuce 30 to 35, dukkan su cin naman sukayi suka sha drink din kaman nothing happens, bayan sun gama kowannensu ya fita daga hall din suna hawan upstairs, Dayan bayan daya suka fara shiga wata daki inda wata katuwar gunki Mai tsifar mace dake tsaye zindir take, da sun shiga zasu cire Kayan dake jikinsu Sannan su taka zuwa wajen wannan gunkin suka nononta a baki suyi sucking for a second suna wata irin magana Sannan su fita zuwa wata dakin su maida asalin rigarsu da  sukazo dashi, bayan sun fito kowannensu looks so cute and nice especially the young ones among them, you will never believe this is what they do, they look so innocent and calm, kowannensu gaisawa sukayi da junansu suna cewa "See you next month..." Tare da gogawa junansu zoben dake hannunsu Sannan suka shiga makeken cars dinsu  suka fara fita one by one. Koda suka shiga cikin garin anambra ansan daga inda suke because people know da akwai gidan yan cult nan cikin dajin, they know but can not do anything about it, even the big people in the government are involved so babu yanda zasuyi dole in kaji baka iya zama nan wajen ka sake wajen sama. Cars kawai ke wucewa amma you will never know who's inside saboda the cars are tinted. In sun zo basuyiwa kowa magana suke wucewa kowa ya koma garin da ya fito, wasu came from a far while others are close, wasu ma ba'a kasar suke ba. Acikin wata karamar kauye nan cikin garin Kano wata matured woman ce zaune sai soya awara take while wata budurwa da bazata wuce 16 to 17 ba Tana zaune gefen daya Tana zuba awarar da matar ke soyawa cikin wata katuwar farar roba, hannunta na konewa saboda zafin awarar amma hakan bai hanata zuba awarar ba, sai yarfa hannunwa take Tana kwacewa, "Inna kiyi sauri mana..." Bata karasa ba matar ta hantareta dacewa "Dalla ki rufemin baki..kin dameni da Inyi sauri...wane irin sauri kike son in karayi  bayan wannan..." Matar ta fada sounding angry while Tana juya awarar dake kan wuta, "Ai Inna tafiya zasuyi su barni..." Matar kallon saitin rana tayi Sannan tace "Ke Wallahi matsala gareki...Yanzu Fatima har Karfe sha biyu tayi da zaki sha min Kai?.. Dan Allah ki kyaleni Inji da Abunda ya dameni..." Matar ta fadawa yarinyar,  shuru yarinyar Tayi bata Kara cewa komai ba, daka gan yarinyar da matar kasan uwa da diyace, saboda suna Kama babu laifi, gidan su is a very tiny house Wanda bai da fili sosai, but still da akwai tumakai a yar karamar compound dinsu, da ka gansu kaga Fulani na asali, matar sai suya kawai take Tana sauri, sai da ta kusa cika robar tallan da awara Sannan ta kalli yarinyar tace "Maza shiga daki ki dauki ledar da yaji..." Matar ta umarceta, da Sauri Fatima ta Mike ya shiga cikin yar karamar dakin da bai da komai sai old furnitures ta dauko abinda mahaifiyar ta ta umarceta ta dauko, Fatima yarinya ce Mai kyau fiye da tunanin Mai karatu, she's so nice and gentle, bata da hayaniya Sannan batason hayaniya, iyayen ta are poor village farmers wayanda suke Kaunar da two siblings dinta, kullum mom dinta Tana soya mata awara kaman the rest of the villagers ta dauka Sannan tabi bayan sauran mutane su shiga near by park su saidawa mutane, she sells a lot saboda duk rana saida ta saida awara ya Kai na 2k, Tana fitowa yayi daidai da shigowan wasu yanmata da suke age mate dinta su hudu, kowacce dauke da robar Kayan sanaar ta, daya dauke da gyada sai wata same awarar wata kunu wata boiled egg, "Wai zarau baki gama ba?.." Mai dauke da Kwai ta fada mata,   . "Yanzu zan gama..." Tafada da sauri Tana ajiye Leda da pounded and spicy pepper cikin robar awara, sauran awarar mom dinta ta kwace ta zuba mata Sannan ta dauki robar "Allah ya tsare ya kiyaye...ku dawo lafiya...kar ku kuskura ku tankawa mazan birni...kinji kou?.." Matar tayi warning dinta, "Tou Inna...amma in ban saida a tasha ba in tafi hanyar Kano kou?.." Ta tambayeta "In ba ke kadai zaki ba . Kuje tare...amma in nasu ya kare naki bai kare ba ki biyosu ku dawo gida..." Ta umarceta, "Tou shikenan Inna..." Tafada Tana biye da sauran yanmatan dake dauke da Kayan sanaar su. "Abba Wallahi in ba hostel ba bazan samu Inyi karatu yanda ya  kamata ba...Dan Allah kuyi hakuri ku Bari in samu daki a hostel..." Nana ta fada Tana zaune gaban dad da mom dinta Tana shirga masu karya kawai Don su amince ta zauna hostel, "Wannan yarinyar is unbelievable...wato Don muna Mara hankali sai in sakeki kije hostel ki zauna....wato you are looking for a way to get out of this house...Wallahi ki yi karya...day zakiyi ba campus zaki zauna ba..." Mahaifiyar ta tafada mata babu wasa, ahankali nana ta turo baki Tana kokarin kuka "Wallahi da akwai nisa daga nan zuwa buk....kuma ya kashe kudin abun hawa...nidai abba ka barni in je duk weekend in dinga dawowa gida...." Tayi directing maganar ta to her father that is quite, wata yar bazawarar dariya mahaifiyar ta tayi Tana cewa "Wato Yanzu nana kina nuna min ni ban isa in saka baki kan alamranki...well kuyi duk yanda kuke so..." Ta fada Sannan ta Mike ta bar masu dakin, nana fashewa tayi da kuka Tana cewa "Nidai abba ka barni in zauna campus...kaga Kai ba Mai kudi bane balle Ashe kullum ka dinga kashe min kudi Ina zuwa makaranta...kaga ko Maryam ma hostel zata zauna..." Tafada cikin hawaye, "Wai ke nana meye matsalar ki?.. Meyasa duk yara mata suna son zama karkashin inuwar iyayen su amma Banda ke?.." Mahaifinta ya fada calmly, da sauri nana tace "Wallahi abba ba haka bane...inason zama gidan mana..,kawai Ina tausaya maka né saboda nasan Baka da kudin da zaka dinga bani kullum Ina zuwa makaranta...Wallahi abba duk asabar da lahadi Ina gida...pls abba..." Ahankali dad dinta ya girgiza Kai yana cewa "I don't believe abinda kike cewa...kawai ke ki nason zaman hostel din né ba Don tausayi na ba..." "Wallahi abba..." Ta katse dad dinta, shima bai Bari ta karasa ba ya Dora mata hannu a baki alaman tayi shuru, babu musu tayi shuru Tana kallon dad dinta "Nidai tell me why kikeson zaman campus..." Ya sake tambayan ta cikin natsuwa, "Abba saboda in samu damn karatu...abba gidan nan ban samun lokacin Kaina balle na karatu...Dan Allah abba ka Bari in zauna hostel plssss..." Tafada cikn begging dinshi, "Ok shikenan...amma in first semester result dinki ya fito naga baiyi kaman na brothers dinki ba zaki dawo gida...deal?.." Da Sauri ta daga mashi Kai farin ciki kwance kar face dinta, she looks so happy she's finally getting away from home, ji take kaman ta tashi Ta daka tsalle saboda farin ciki, she never thought of her home as a shelled or protector, kawai she sees it as a place where babu komai cikin ta sai aiki. "Abba nayi maka alkwarin zanyi karatu fiye dasu yaya...results Dina sai yafi nasu kyau, I promise..." Ta fada mashi Tana mikewa, barin dakin tayi taga mom dinta zaune a compound, ko inda take zaune bata kalla ba ta shige dakinta, da sauri tayiwa Maryam text cewa an amince ta zauna hostel itama ta kokarta a barta. The following day bayan sufwan ya sayi kosai da koko yayi breakfast ya fito daga dakinshi ya shiga cikin gida sharye cikin wasu faded Jean da Riga, sallama yayi siblings dinshi suka amsa mashi amma Banda Inna, "Inna na fita néman aiki..." Yafada tare da durkusawa gabanta, face dinta daure ta daga Kai ta kalleshi tare dacewa "Sauran kuma ka dawo hannu rabbana..." Tafada mashi atakaice,  "Allah yasa in samu Inna..." Yafada cikin sanyinmurya, tsoki taja without saying a word ya Mike, "Yaya a dawo lafiya,,," wata sister dinshi ya fada mashi, murmushi ya saki yace "Allahumma ameen..." Ya amsa mata Sannan ya fice daga gidan, cikin natsuwa ya taka ahankali zuwa gidansu usman, gaisawa sukayi da iyayen usman Sannan suka fito zuwa gidansu habib, sallama sukayi suka shiga, mahaifiyar shi dake zaune compound Ta amsa masu face dinta dauke da murmushi, durkusawa sukayi suka gaisheta Ta amsa masu Tana cewa "Manyan gobe kun iso.." Ta tambayesu cikin kulawa, "Eh mama..." Sufwan ya amsa mata "To Allah yayi maku albarka, ...Allah ya Baku aiki na gari..." Ta fada masu cikin so da kauna, idanuwa sufwan ya lumshe tare dacewa "Ameen mama..." Habib né ya fito daga wanka ya kallesu tare dacewa "Yau kun fito da wuri..." "Eh mana..,we have to be early..." Usman ya amsa mashi, ciki ya shiga Shima ya shirya ya fito ya kalli mom dinshi yace "Mama sai na dawo..." "Tou dana...Dan Allah ku guji haram...Dan Allah kar ku dauki abinda ba naku ba....Allah ya Baku aiki na gari...Insha Allah sai kun biya mana makka..." Yafada masu, sufwan shuru yayi yana kallon ta, he wish he's hearing this firm he's mom "Insha Allah mamanmu..." Usman ya amsa mata, "Allah ya yarda...kundai ji abinda nake fada maku....banda cin hakkin wani...Wallahi komin kankantarta Allah bai yafewa...ku nemi halal ku guji haram...kunji kou" Ta fada masu kaman yanda take fadawa danta kullum in zai fita nema "Eh mamanmu..." Duk suka amsa mata lokaci guda, "Tou Allah ya tsare ku dawo lafiya..." Ta sake fada masu suka amsa da ameen Sannan suka bar gidan as usual Don néman abinyi. Suna fita zuwa  bakin titi suka hau adaidaita zuwa cikin gari inda suke tunanin zasu samu aiki, kaman kullum suka fara shiga manyan shops suna tambaya in suna bukatar Mai aiki, duk inda suka shiga basu samu ba har wajen Karfe biyu na rana, yau da sauki kan jiya tunda sun San da akwai abinda yan gida zasu ci, bayan sallah zuhr suka sayi abinci sukaci Sannan suka taka zuwa wata katuwar building da aka rubuta jifatu,  ciki suka shiga suka nufi kan counter inda wani mutum ke tsaye da beautiful matarshi, Kaya né da yawa kan table wani dake zaune yana calculating, Mutumin dake da Kayan juyawa yayi ya kalli matasan uku while shima Wanda ke calculations ya daga Kai ya kallesu  yaga babu alaman komai hannunsu Sannan sunyi tsaye suna kallon su, "Lafiya dai?.." Cashier ya tambayesu, Mutumin dake tsaye da matarshi kallon su kawai yake without blinking, "Assalamun alaikum.." Sufwan yayi masu sallama, amsawa cashier yayi Sannan sufwan yace "Dan Allah munzo né ko zamu samu aiki.." Ya fada mashi cikin natsuwa, cashier kallon su yayi from head to toe yaga yanda legs dinsu yasha kura Sannan yace "Kuyi hakuri babu vacancy..." Ya amsa masu atakaice Sannan ya maida hankali shi kan calculations din da yake, Mutumin tsaye yayi yana kallon su, marairacewa habib yayi yace "Don Allah ko aikin shara bazamu samu ba?.. Wallahi mun dade muna néman abunyi..." Habib Yafada kaman zaiyi kuka, "Malam nace maka babu aiki..." Cashier ya amsa mashi sounding a little bit harsh, basu Kara cewa komai ba suka juya shima Mutumin ya bisu da kallo, sai da suka fita Mutumin ya jiya ga  matarshi  tare dacewa "Hajiya am coming..." Yafada yana juyawa, hanyar waje ya Kama yabi bayan su sufwan. Share thanks...4💚💜❤️💙💛 Sirrin wasu gayun 💜💛❤️💚💙 ® zuwairat (ummumaryam) 4️⃣ Free page "Excuse me..." Sukaji an fada a bayansu, da sauri su uku suka juyo, wani mutum da arziki is written all over him suka gani ya nufosu, Mutumin na sanye da shadda dake moving with each move dayayi, shaddar kaman an zuba mata ruwa saboda yanda take salki, Mutumin bakine amma he's color is glowing, inda suka saki baki suna kallon shi ya karaso, "Assalamun alaikum..." Yafada yana kallon faces dinsu, da sauri suka amsa suna kallon wannan Mutumin, "Sunana alhaji idris Mai saa....ku kuma ya sunanku?.." Ya tambayesu sounding so friendly,  dukkan su baki suka bude Jin yace he's idris Mai saa because he's a very popular business man, suna Jin sunanshi sosai but never met him, mamaki sukayi me ya kawoshi shopping da kanshi,da Sauri habib yace "Suna habib isa..." Yafada voice dinshi na cracking Sannan he's heart is jumping very fast, "Nikuma sufwan aliyu..." Sufwan yafada ko blinking baiyi, he's also is having some sort of feeling, usman dayaji heart dinshi na néman fita yayi introducing kanshi, duk su uku dake kallon alhaji idris ji suke tsigan jikinsu na tashi, "Nice names...naji kuna néman aiki né..." Yafada cikin muryar yan Hutu, da sauri sukace "Eh..." Duk suka amsa tare, "Ohhh...bakuyi karatu bane..." Cikin sauri da kuma rawar voice habib yace "Sir munyi karatu...shekara uku kenan da muka gama muna néman abinyi bamu samu ba..." Yafada kanshi kasa "That's bad..." Yafada cikin tausayawa but deep down he's saying "Exactly people we need..." Yafada cikin ranshi, "Kullum cikin yawon nema muke amma nobody is willing to help us..." Sufwan yafada kaman zaiyi kuka "That's bad...and am sorry about all that...wannan shine reality...but today you're lucky tunda Allah ya hadani daku...," Yafada, Bai karasa ba duk suka durkusa kasa saboda farin ciki, "No no no....ku tashi pls don't embarrass me..." Yafada wearing a smile, takawa yayi ahankali ya nufi wata Range Rover dake tsaye yana sheki ya bude, su sufwan kallon juna kawai suke, ciki ya shiga ya dauko kudi da complementary card ya fito ya maida door din ya kulle, mint din 1k dake hannunshi kawai suke kallon step biyu ya dauka zuwa inda suke tsaye ya fara mikawa sufwan roll din 1k wato 100k da card, idanuwa waje, jiki na rawa  sufwan ya mika hannu ya amsa in the process hannunsu suka hadu, ji yayi wani Abu yayi yawo from he's head to toe, "Nagode alhaji..." Sufwan yafada cikin rawar jiki, "Stop thanking me...it's just the beginning..., "Alhaji idris ya fada mashi Sannan ya juya ha habib da ya kasa numfashi saboda kudin da yake gani Shima ya mika mashi 100k da card, yana amsa ya durkusa nan kasa yana gode mashi, dariya kawai yayi ya mika usman shima 100k da card dinshi, sai da suka gama godiya ya ce "Yanzu you have my cards...you can give me a call..." Ya fada masu, Sannan ya juya, har lokacin basu bar godiya ba, shigewa yayi without turning back, dukkan su kallon kudin dake hannunsu suke,  they're all gasping for air saboda ji suke numfashinsu na néman daukewa, "Ashe da akwai mutanen kirki haka?.." Habib ya fada cikin Karfin Hali, "Ashe da akwai masu halin kirki haka shine muje ta Shan wahala cikin rana, ruwa da iska?.." Ya sake fada in so much excitement, "Alhamdulillah...Ashe wahalal mu zai sa mu hadu da mutum irin alhaji idris Mai saa?.." Sufwan yafada yana kallon kudin dake hannunshi, da ganin kudin straight from da engine yake saboda it look so neat, ahankali usman ya Kai kudin hancinshi ya lumshe idanuwa tare dacewa "I can't believe wannan nawa né...Dan Allah in mafarki nake kar Dan burouban daya tasheni..." Yafada sounding so funny, dariya sufwan da habib sukayi Sannan habib ya daga hannu ya falla mashi duka yace "Tashi you're dreaming.." Habib Yafada yana dariya, dukkan su dariya suka usman yana Shafa inda habib ya dokeshi ya Dan waigar Sannan ya tura kudin cikn aljihu yana cewa "Kar barayi su ganmu..." Yafada yana tura kudin cikin pocket dinshi, suma sauran turawa sukayi cikin aljihunsu Sannan sufwan yace "I can't still believe this,,,sai na sayi wani Abu cikin kudin zan yarda it's mine..." Yafada yana barin su nan wajen, bayanshi suka bi suna dariya, adaidaita usman ya tsaida suka shiga ciki har suka isa unguwar su basu bar maganar Mai saa ba, suna sauka kowanne babu saurin da yake sai don ya isa gida ya fadawa iyaye shi, kowannensu hanyar gidansu ya Kama sai tafiya suke da sauri. Sallama sufwan yayi a Kofar shiga gidansu, kannenshi suka amsa mashi, "Ina Inna taje.." Ya tambayi sister dinshi, "Tana ciki...yaya fuskar ka dauke da annashuwa..meye labari..." Ta tambayeshi cikin excitement, idanuwa yayi rolling yana cewa "Kanwata bazaki gane bane..." Yafada yana nufan dakin Inna, labulen ya yaye yaganta zaune gefe daya dakin da babu komai sai taburma da katifa, "Inna inawuni?.." Ya gasheta "Lafiya..." Ta amsa atakaice, "Inna albishirinki.." Yafada trying to light her up, kura mashi Ido tayi for a moment Sannan ta kauda kanta gefe as if he's been talking to her, jikinshi na rawa ya fiddo kudin cikin aljihunshi ya ajiye gaban ta, da sauri ta dauki kudin Tana dubawa domin tabbatar dacewa it's real, sister dinshi dake tsaye bakin kofa baki ta bude ganin kudin dake hannun Inna, "Yaya Ina ka Sami wannan kudin?.." Ta tambayeshi Tana shiga dakin, Inna kam kallon kudin kawai take, sai da tabbatar it's real Sannan ta kalleshi tace "Da fatan dai ba satoshi kayi ba..."   Ta tambayeshi idanuwanta cikin nashi, idanuwa ya lumshe tare da girgiza Kai yace "Inna ba satoshi nayi ba,,.ban taba sata ba...kuma Yanzu bazan yi ba..." Yafada mata cikin natsuwa, Inna Kara kallon kudin tayi Tana jujjuyawa sannan ta daga karkashin tabarma ta ajiye dukkan kudin without caring to know who gave him the money, or for what reason, "Inna baki tambayeni Wanda ya bani kudin ba..." Yafada mata sounding so calm, kura mashi Ido tayi Sannan taja tsaki tace "Ko na tambayeka Sanin ko waye zanyi?.." Ta fada hankalinta kwance, "Tou Inna in fada maki ko waye ya bani kudin?.." "Ka rike saninka.." Tafada atakaice, Dan sadda Kai kasa yayi with he's eyes closed, yana mamakin why she's like this, before he's thinking saboda bai taimaka mata Yanzu kuma yana Dan samu yana kawo mata amma ko a jikinta, "Inna baki bani wani Abu ba..." Ya fada mata "Wani Abu kaman me kuma?.." Ta tambayeshi "Inna cikin kudin.." Bai karasa ba ta watsa mashi kallon banza Sannan tace "Nasan nawa aka Baka?.. " "Ai Inna iyakan abinda aka bani kenan...Wallahi dukkan su kenan..." Yafada cikin sanyinmurya "To sai me...ko dukkan su kenan sai me?.. Ubanme zakayi da kudi?.. Nice cinka da shanka...kasan duk Sanaa ta ta lalace saboda rashin jalli...Yanzu tunda Allah ya kawo wannan sai in fara sabuwar Sanaa saboda ko na Baka ba Sanaa ka iya ba...haka kuka bude shago da makudan kudi amma ko shekara batayi ba kuka kashe ta da abokan ka na banza..." Sufwan bai ma tsaya ya sake sauraron abinda zata ce ba ya Mike ya bar dakin, yana Jin haushi amma deep down he's happy, at least yasan mom dinshi will manage the money well, dakinshi ya koma ya kwanta yana tunanin Mutumin daya basu kudi, Kawai sai ya tsinci kanshi da faduwar gaba, he remembered yanda jikinshi yayi mashi lokacin da ya ganshi, he had this undisclosed feeling,  tunda yake bai Tana Jim Abinda yaji dazun ba, "Nervous..." Ya fadawa kanshi, da sauri kuma ya girgiza Kai yana cewa "Ba haka nervousness yake ba...the feeling was so..." Yafada ahankali yana tunanin yanda jikinshi yayi lokacin da suka hada Ido da Mutumin, hannu yasa cikin aljihunshi ya fiddo complementary card din da ya basu, juyawa ya dingayi yana kallon card din dake dauke da sunan saa, shidai he's not excited the way he should be, kawai he feels so bad for no good reasons. A bangaren habib kam yana zuwa gida mahaifiyar shi ta bashi abunci ya sake ci ya sha ruwa Sannan yace "Mama ki kulle idanuwanki..." Yafada kaman yana magana da wata baba dinshi, dariya tayi yace "Jairi...me akayi né?.." Ta tambayeshi Tana dariya, "Mama ke dai kulle idanuwanki..." Ya sake fada mata, murmushi ta saki ta saka hannunta daya ta rufe eyes dinta, ahankali ya fiddo kudin daga cikin aljihunshi ya Dora cikin hannunta, da sauri ta bude idanuwa, Tana ganin pure white money din tayi saurin wurgarwa tare da mikewa. "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Ta fada idanuwanta waje Tana kallon kudin kaman taga monster, Dan murmushi habib ya saki yace "Mama kudi né fa.." Shima ya fada yana mikewa tsaye, hannu biyu ta Dora bisa chest dinta tare dacewa "Dana Ina ka samu wannan kudin?.." Ta fada not going closer to the money, habib dukawa yayi ya dauki kudin ya tako zuwa wajen mahaifiyar shi dake ja baya yace "Mamana ki zauna ki saurareni mana..." Ya fada mata calmly, ahankali ta koma ta zauna kasar inda take tsaye, shima gefenta ya koma ya zauna ya Kama hannunta ya rike ya Dora kudin bisa hannunta yana kallon yanda tensions ke tashi a jikinta, "Mommy wani né ya bamu wannan kudin.." Da sauri tace "Wanene wannan da zai dauki irin wannan kudin ya Baku?.. Dan Allah habib kar ka boyemin komai..." Ta fada jikinta na rawa, "Wallahi mama wannan hamshakin Mai kudi da ake Kira da alhaji Mai saa shi ya bamu..." Idanuwa ta zaro tace "Meye alakar ku da Mai saa?.." "Wallahi mama munshiga wata shago néman aiki daidai shi kuma yazo siyayya da matarsa sai ya ganmu ya biyomu har waje ya baiwa kowannenmu wannan kudin Sannan ha bamu katinshi mu kirashi..." Ya fada mata cikin natsuwa, mama kura mashi Ido tayi try to know if he's saying the truth or lying saboda mama irin matan nan né masu Sanin gaskiyar yaransu by looking at their eyes, dukda basu da komai he children are her joy and happiness, Tana maida hankali kansu sosai, "Wallahi mama da gaske nake.." Ya fada saboda yanda ta zuba mashi idanuwa  Tana kallon shi, "Na yarda..amma tambayata anan Shine saboda me zai dauki irin wannan makudan kudin ya baku?.." Ta sake tambayan shi as if she's not happy at all, "Mama labarin yanda muke ta wahalar néman aiki muka fada mashi sai yace zai taimaka mana..." Idanuwa mama ta lumshe in are da sakin ajiyan zuciya Sannan tace "Gaskiya ni banason wannan kudin...ko kadan zuciya ta bata maraba dashi...nidai inda da Hali ka maida mashi kudinshi..." Tafada sounding so serious, habib ji yayi duk babu dadi "Haba mamana..ki tuna muna bukatar kudin nan fa...kuma mamanmu wake maida hannun kyauta baya?.. Mamana Dan Allah kiyi hakuri muyi amfani da kudin nan...kinga kina bukatar Sanaa kaman yanda kikeyi abaya..." Da sauri ya Kama hannunshi tace "Na fahimce ka...amma  kawai nidai bansan meyasa banason kudin ba...nidai Sam banji Ina son koda taba kudin ba..." Kaman zaiyi kuka yace "Mamana saboda baki Tana rike kudi Mai yawan wannan ba...shiyasa kike Jin haka...amma mama ki kwantar da hankalinki kin kusa hutawa saboda yace zai taimaka mana..." Yafada mata cikin rarrashinta, hannunta ya Kama ya sake Dora mata kudin da ta Kara Bari a kasa yana cewa "Mama ki and rikesu duka..kiyi duk yanda kikeso dashi...kinji mamana?.." Yafada mata cikin so da kauna, ahankali ta daga mashi Kai kaman wata yar yarinya, hannunta  said a Kai saitin bakinshi yayi mata kiss, ahankali ta Mike ta shige daki rike da kudin, murmushi ya saki yana Jin dadin irin halin mom dinshi, she's not the greedy type at all, she manages her life and he loves her for that. Hi kullum aduar da yake Allah ya mashi mata da zata kullar mashi da mahaifiyar shi. Shi kam usman Rabin kudin ya Kai gida, iyayen shi was so happy he met Mai saa,  mahaifiyar shi was like "Alhamdulillah allah ya amshi aduar mu..." Tafada cikin excitement. Baya sun fito sallah magrub suka zauna a usual wajen su, Don duk unguwar sun zan inda zasu nemesu in har bayan sallah magrub né, dukkan su zaune Sannan kowannensu da tunanin da yake, usman né ya fara dacewa "Kudin ku sauran nawa?.." Ya tambayesu saboda yasan sunfishi commitments, "Nidai bani da ko sisi..." Sufwan ya amsa mashi Sannan habib ya Kara dacewa "Nima ban da ko sisi cikin wannan kudin..." Idanuwa usman ya zaro yace "Har Ina tunanin mu shiga boutique mu sayi ko two pairs of clothes?.. Kai amma gaskiya kun kwafsa Wallahi..." Yafada sounding angry, dariya habib yayi Sannan yace "Ai kasan mu tamkar family men muke..we consider our family first before any other thing..." "Salon kuce in Baku cikn nawa kou...tou all of you should keep your eyes off my pocket..." Bai karasa ba yaji hannun sufwan cikin right pocket dinshi sai na habib cikin left hand side pocket dinshi, ihu ya farayi kaman yaro yana cewa "Oleee olee..dalla ku sakar min aljihu..." Yafada sounding serious but laughing, kudin sufwan in a fiddo shi kuma habib bai samu ko sisi ba, daga mashi kudin yayi Sannan yace "Yanzu tell me nawa zaka bamu ciki?.." Kokarin kamo sufwan yayi habib ya rikeshi kam, Jin bai iya motsi yasa yace "Ku dauki 5k each ku barmin 40k..." Bai karasa ba habib yace "Haba dude Dan Allah ka bamu 10k each Kai ka rike 30..pls..." Ya fada yana begging dinshi amma still holding him tight Don kar ya kamo sufwan, idanuwa yayi rolling tare dacewa "Ya na iya da samarin kakana?.." Kiss habib yayi mashi usman yayi saurin goge wajen shi kuma sufwan yayi counting kudin ya maida mashi 30k aljihunshi Sannan habib ya sake shi, Banda harara babu abinda usman keyi masu, dariya kawai suke har Dana keta, tsoki yaja ya Mike ya she cikin masjid saboda ya bar ganin su, nan ba bin shi sukayi amma this time babu dariya. Bayan sunyi sallah ishai sunfito suna takawa ahankali habib yace "Ko wane irin aiki alhaji Mai saa zai bamu?.." Yafada sounding concern "Hmmm ni kuma abinda naji lokacin Dana hadu dashi né ya tsaya min a rai, .." Inji sufwan, "Me kaji?.." Usman ya tambayeshi, nan sufwan yaya fara describing yanda yaji Bai karasa ba sauran suka ce they felt the same thing.  Sai habib yace "Ai dole muji hakan...tamkar munga Bill gate né fa...or our very own dangote...ai dole munjii shakku..." Habib ya fada masu, ajiyan zuciya usman ya saki yana cewa "Back to your question...wane irin aiki kake ganin zai bamu?.." Ya sake tambayan su, "Maybe zai. Bamu aiki a one of he's company...kasan he asked in munyi school..." Inji sufwan, "Da mun huta kam...ko Dan dubu hamsin kake amsa a wata Ai ka gode..." Inji habib, "Wallahi I can't wait for tomorrow mu kirashi..." Inji usman. Haka dai suka dinga hira har suka rabu kowannensu yaje ya kwanta, kowannensu had a weird dream da basu San kanshi ba, shi habib ko baccin kirki baiyi ba Don daya rufe Ido he seeing same thing that he can't really explain, wace gari duk sun hadu a dakin sufwan inda sukayi breakfast Mai rai da lafiya ya daga wajen danlami Mai shayi, "Wallahi jiya ban samu bacci ba...mafarki kala kala na dingayi Wallahi..." Inji sufwan bai Karasa ba habib yace "Wallahi Nima haka...kuma th most annoying thing is ban gane kan Dream din ba..." "Wallahi Nima I had horrible dreams.." Inji usman, "Tou fa..meye hakan ke nufi?.." Inji habib, " I don't know ooo...Allah dai yasa lafiya..." Sufwan ya amsa mashi, "Wai yau she zamu Kira Mai saa?.." Usman ya tambayesu, waya sufwan ya dauko ya kalli agogonshi Sannan yace "Yanzu goma batayi ba...mu Bari sai da rana.." Ya fada masu, ajiyan zuciya habib ya saki yace "Why not kar mu kirashi?.." Yafada cikin sanyinmurya, dasauri duk suka kalleshi Sannan sufwan yace "Saboda me?.." Ya tambayeshi yana mashi   Surprise look, "Nima I don't really know..kawai am having a bad feeling..." Dariya usman yayi Sannan yace "Ko jiya you were telling us the strange feeling is because Mutumin babban mutum né, ..and now you're saying we shouldn't call our only hope of survival because of our weird feeling?...  Gaskiya ka bar wannan maganar kawai.." Usman ya fada mashi, "Kilan it's a feeling people that are about to get rich get....shiyasa muma muke Jin hakan..."Sufwan yafada Sannan ya Mike yana cewa "Bari in sayo Kati sai mu kirashi zuwa anjuma..." Yafada yana barin dakin, habib da usman kwantawa sukayi kafin sufwan ya dawo har bacci yayi gaba dasu, shima yana dawowa ya cire rigar jikinshi ya kwanta. Mahaifiyar nana ce zaune a gaban mijinta face dinta Sam babu walwala Tana cewa "Ni Wallahi abba bakayi min adalci ba...ya zaayi ka amince nana ta zauna hostel?.. Ai hakan bamutuncin mu bane..." Tafada sounding so pissed off, "Ki kwantar da hankalinki munyi deal da ita kan if results dinta baiyi kyau ba a first semester zata dawo day...duk da a Zahirin gaskiya hostel din shi ya fi ta zauna saboda da akwai nisa tsakanin mu da buk...ko kadan banason yawan zariyarta a titi..it's better ta zauna chan hostel sai ta dinga dawowa gida duk weekend..."Yafada mata cikin sanyinmurya, Kai ta girgiza tace "Nidai gaskiya abba ba haka nasoba...ko kadan banason yata ta zauna Ida babu idanuwana sai a gidan mijinta...Yanzu da yaran banza sunyi yawa sai ka saki yarka Baka San halin da take ciki ba har tsawon kwana biyar?.. Gaskiya abba ka sake shawara..." "Dan Allah ki kwantar da hankalinki...ai zamu dinga monitoring dinta...Sannan Ai kinsan mun baa tarbiya Mai kyau..." Bai karasa ba ta katse shi dacewa "Ka ma bar wannan zancen...ai babu yarinyar banza da ba'a bawa tarbiya ba...kawai Ana iya rushe maka tarbiyar daka shekara da shekaru kana ginawa..har ga Allah hankalina bazai kwanta ba muddin bana bacci under the same roof da nana...duk abinda yaje ya dawo Kaina kadai zai kare saboda nice mahaifiyar ta..." Bata karasa ba yace "Haba asiya... Pls kiyi mata fatan alkhairi and not the other way around mana..." Ya daka mata tsawa, shuru tayi Tana magana kasa kasa alaman she's not ok, "In kuma saboda aikin gidane ki samu almajiri..." Bai karasa ba Tay saurin cewa "Aa Wallahi abba...kafin nana tazo duniya wake kula da gidan?..duk nice..har yau ba'a yuk aikin da sai gagareni cikin gidan nan ba....Wallahi babu aikin...nidai kawai banason yata ta zauna cikin wasu...azo a koya mata wata tarbiyar banza..kaji problem Dina..." Ta fada mashi atakaice, ahankali ya kwantar da murya Sannan yace "Ki kwantar da hankalinki...ba kanmu farau barin yara a hostel ba...so nothing bad will happen...kawai pray for her...kinji kou?.." Ya fada mata cikn sanyinmurya, shuru tayi bata ce mashi kala ba still not happy about he's decision. Ahankali ta mike Tana cewa "Bari in dauko maka abinci..."Tafada sounding still angry, nana dake labe Tana sauraron abinda suke cewa tayi saurin fadawa dakinta da gudu, "Munafuka...zakici ubanki né..." Mahaifiyar ta tafada Tana kaman hanyar kitchen, nana dake zaune bakin katifar ta ta turo baki tare dacewa "Oho dai,,,you won't succeed..." Tafada kasa kasa yanda babu Wanda zaiji abinda tace. Bacci suka sha har wajen 1 Sannan suka tashi sukayi alwallah suka tafi masjid sallah bayan sun dawo sufwan ya dauki waya yana saka daya daga cikin number dake cikin card din, sai da ya gama sakawa yaki dailing ya zauna kaman Mai tunani, ahankali ya mikawa habib waya yana cewa "Kai kayi magana dashi..." Da sauri habib ya tue wayar yana cewa "Lallai ma...Kai kayi magana dashi...." Ya fada tare da juya mashi baya, sufwan mikawa usman wayar yayi yana cewa "Dan Allah Kai kayi magana dashi please..." Harara usman ya watsa mashi Sannan yace "Aa Kai kayi ..ai ka girmemu." Yafada yana dariya, dariya sufwan yayi "Wai kiran nan dole né?.. We should just forget about calling him mana tunda we're having bad feeling about it..." Inji habib, "Babu wannan zancen..." Inji usman, sufwan bai Kara cewa komai ba yayi dailing number ya Dora a hansfree , wayar na fara ringing sukaji gabansu na faduwa especially habib, har wayar ta gama ringing ba'a daga ba,  sake dailing yayi still ba'a daga ba, wata number ya sake dailing ringing kaman uku aka daga da sallama, da sauri sufwan ya amsa yana cewa "Ina wuni alhaji..." Ya fada voice dinshi na rawa sosai, usman da habib idanuwa suka zubawa sufwan suna kallon shi Sannan suna sauraron muryar alhaji idris dake cewa "Lafiya lau..." "Alhaji mune wayanda jiya ka bamu card kace mu kiraka...." Yafada mashi, "Oh I remember..I have been expecting your calls....kuna lafiya ?..." Ya tambayeshi cikin muryar yan hutu, "Sorry sir...munce kar mu dame ka da waya tunda sassafe shiyasa..." "Babu damuwa Ai....wannan card Dana Baku is my direct line...ba kowa nake bawa wannan card ba...so Yanzu kuna Ina?.." Yafada kaman bashi né wannan popular Mai kudi that is known all over ba, "Muna unguwar mu..." Sufwan ya fada mashi, "Alright...Yanzu ku samu abin hawa ya kawo ku saa estate...duk Mai abun hawa yasan wajen..." "ok sir.." Sufwan ya fada mashi, alhaji idris bai Kara cewa komai ba ya katse wayar shi, ajiye wayar sufwan yayi ya kalli su habib da suka zaro idanuwa suna kallon shi, hannu ya daga kaman zai tsone masu Ido sukayi saurin blinking "Gaskiya I don't think there's anything to worry about..." Usman Yafada "Me too..." Sufwan ya amsa mashi, ajiyan zuciya kawai habib ya saki without saying a word, "Gaskiya muje Yanzu kar ya tsaya jiran mu..." Usman ya fada, jiki babu kwari habib ya Mike "Duk wahalal da mukasha is coming to an end...am so happy Wallahi...duk masu kudin garin nan sunki su taimaka mana sai gashi Allah ya hadamu da Wanda yafisu..." Sufwan ya fada cikin farin ciki, shidai habib bai ce komai ba ya fita usman yabi bayanshi sai sufwan daya fito ya saka shoes dinshi ya jawo Kofar ya kulle, yanason shiga cikin gida yayi wa Inna sallama amma yasan he will not get what will please him, haka ya hakura suka fita zuwa bakin titi suka tsaida adaidaita suka fada mashi inda zasu, shidai habib was so quiet. Plssss share.5💜💛❤️💙💚 Sirrin wasu gayun.. 💜💙❤️💚💛 ® zuwairat (ummumaryam) 5️⃣ Free page Mai adaidaita  shiga erea din duk sukayi shuru suna kallon mutane da dama suke zaune a Kofar gate dake nesa dasu, Mai adaidaitar na zuwa kusa da gate din yayi parking, "Ya akayi ka tsaya?.." Sufwan ya tambayeshi, "Ga gate din estate din chan?.." Mai adaidaita ya fada yana nuna gate dake cike da mutane, basu Kara cewa komai ba sufwan ya saka hannu a aljihunshi ya fiddo dubu daya ya bashi tare da tsayawa yana jiran change, ganin Mai adaidaita bai Kara kallon inda yake ba yasa sufwan cewa "Malam bani chanzi mana.." Kallon shi Mai adaidaita yayi from head to toe Sannan yace "Duk wannan uban in zan Baku chanzi?.. Lallai ka cika son banza..." Bai karasa ba sufwan yace "Haba malam...Yanzu nan cikin garin Kano zaka daukemu 1k?.. Gaskiya kayi tsada dayawa..." Sufwan ya fada cikn bacin rai, usman da habib basu ko kallon  inda sufwan da Mai adaidaita suke drama ba saboda hankalinsu na kan mutanen da cike da bakin gate din, their wondering abinda mutanen suke nan zaune, da ganinsu you know they're beggars,  ajiyan zuciya habib ya saki yana takawa ahankali, sufwan né ya taka zuwa kusa da usman da habib da suka nufi gate, knock sukayi Mai gadi ya Dan bude Dan karamin wuri dake bakin gate din ya kallesu tare dacewa "Wa kuke nema?.." Ya tambayesu, "Alhaji muke nema..." Sufwan ya amsa mashi "Yasan da zuwan ku?.." Mai gadi ya sake tambayan su looking at them through the hole, "Eh ya sani..." Usman ya amsa mash,  maigadin bai Kara cewa komai ba ya bude gate suka shigo, dukkan su feel so breathtaking saboda yanayin gidajen dake cikin wannan wurin, gidajen sunfi goma kala daya, fadin yanda tsarin gidan yake is a waste of time, amma ko wucewa kayi ta wajen gidan kasan gidan babban mutum ne, Don ko makaho ya shafa zai sani, gefe daya suka tsaya suna kalle2, dukkan su are so speechless by the ta e of their heart beat, kallon juna sukayi amma basu ce komai ba, Mai gadi maida gate yayi ya kulle Sannan ya kallesu yace "Ku jira nan..." Yafada masu Sannan ya Kama hanyar daya daga cikn gidajen, yana barin wajen habib ya dafa chest dinshi yace "Am scared..." Yafada yana nishi kaman anyi asthmatic patient "Me too..." Usman da sufwan suka fada atare, "This house is so quiet.."Sufwan yafada, "Nidai am having a very weird feeling..." Habib ya fada yana juye juye, daya daga cin bangaren gidan aka bude wata kofa wasu sexy girls guda biyu suka fito sanye da gown blue sai kansu dauke da rolling din pink vail, da ganinsu kaga twiins, ajiyan zuciya sufwan ya saki yana cewa "At least da akwai wasu mutane gidan...Yanzu hankali na ya kwanta..." Yafada sounding calm, yanmatan takawa sukayi zuwa inda motocin gidan ke jere suka bude daya suka shiga ko inda su sufwan suke basu kalla ba,  suna zuwa wajen gate Mai tuki ta fara horning da karfi, da sauri sufwan yaje bakin gate ya bude gate, yarinyar da take tuki bata wuce 19 years ba ta kalleshi from head to toe Sannan ta fice while maigadin ya taho da sauri, "Nagode.." Maigadi ya fadawa sufwan dake kokarin maida gate ya rufe, "Yace ku shigo ciki..." Maigadi Yafada masu,  sakin gate din  sufwan yayi Sannan ya taka zuwa wajensu habib suka fara takawa zuwa par din da Maigadi ya fito, "Pls mu nutsu Dan Allah...kar wannan tsoron kudi n muyiwa kanmu yawa.." Sufwan yafada cikin shawara, . Shoes dake kafar suka cire Sannan suka hau kan staid a zai sadasu da hanyar falo, jiki na kyarma sufwan dake gaba yay sallama, cikin natsuwa aka amsa mashi, ahankali suka shige aljannar duniya da tunda suke basu Tana ganin ba balle shiga, wani irin iskar ac ya bugesu duk suka lumshe idanuwa, da sauri suka zube kasa suna gaida shi, amsawa yaya wearing a very friendly smile, "Pls ku zauna...feel at home..." Yafada masu kaman wasu mate dinshi yana kallon yanda duk suke durkushe kasa, still suna inda suke basu zauna ba "Cewa nayi ku zauna .." Ya sake fada masu Sannan suka zauna manne da jikin juna kaman wasu chewing gum, idanuwa suka lumshe suna Jin yanda sanyin ac ke ratsar system dinsu, "Dan Allah ku saki jikinku..." Ya fada masu yana dariya saboda yanda sukayi gumming junansu, ahankali suka Dan matsa daga jikin junansu "Barkan ku da zuwa..." Yafada yana daukan wani Abu dake kusa dashi, duk daga Kai sukayi suna kallon shi, kowannensu sai da yaji tsigan jikinshi na tashi, sufwan kam babu abinda yake mamaki sai yanda he's having the same feeling for the second time shima habib da sufwan same thing sukeji, basusan suna Jin exactly yanda dabba keji idan yaga mahauci ba, duk Dan Adam daya taba cin naman mutum one look you will have a strange. my friends when ever you look at someone and feel strange there's something wrong with the person, so be careful and be warned, bayan kaman minti daya aka shigo da tray din abinci Mai raI da lafiya aka jera a dining, "Ku tashi kuci abinci..." Ya umarce su, duk daga Kai sukayi suka sake kalli junansu suka sadda Kai kasa, dariya alhaji yayi Sannan yace "Aa wannan Abu haka kaman ba maza ba?... Kar dai kuyi disappointing Dina...Don kallon Maza nayi maku shiyasa nakeson Baku chance...in kuma ba mazan bane the tou in hakura..." Bai karasa ba suka Mike da sauri kaman wasu yara, dariya ya zauna yana yi cikin ranshi yana in tunanin if This guys are capable of what he have in mind for them,  zama sukayi zuciyar su na dar dar suka fara zuba Abincin da tunda suke basu taba ganin abinci Mai kyau a face kaman shi ba Sannan kamshinta ma is making them salivating, "Ku saki jiki kuci ku koshi..." Alhaji idris Yafada masu, daya daga cikin masu aiki ta dauko plate ta zuba masu white rice sai ta bi da miyan dayasha Nama followed by coslow sai a wata karamar bowl ta zubawa kowannensu chicken pepper sauce, cup ya dauko ta zubawa kowannensu juice Sannan ta ajiye robar ruwa Mai sanyi da cup gefe, fita tayi ya bar falon shima alhaji idris ya mike yana cewa "Bari in watsa ruwa...and remember to feel at home Don Yanzu mun zama daya..." Yafada yana Kama hanyar daya daga cikin kofofin dake nan falon, yana barin dakin suka fara waigawa Sannan habib yace "Ni Wallahi kamshin Abincin nan ya cika min ciki..." Yafada in form of whisper, "Amma mutane suna hutawa mu kuma we're struggling for survival.." Sufwan yafada yana kallon pepper soup dake gabanshi yana tururi, "Ai Wallahi ko daga yau bazan Kara samun irin wannan Abincin ba sai na cinye tas..." Inji usman dake daukan spoon, "Yanzu hankalina ya fara kwantawa compared to before..." Inji habib "Nima tunda na fara ganin mutane a gidan naji saurki...sai dai the feeling..." Sufwan  bai karasa ba usman ya Dora mashi hannu a baki yana cewa "He might be listening...kunsan irin wannan gidan have lots of securities..kilan ma da akwai camera kan dining din nan bamu sani ba..." Usman ya fada cikin rada, da sauri suka fara kallon dining dake salki "You may be right..." Habib ya fada. Sannan ya Kara da cewa "Eat in silence..." Yafada yana daukan spoon din, coslow dake saman Abincin ya maida  gefe yana cewa " am not going to eat this..." Yafada yana dariya kasa kasa, sufwan kallon shi yay yace "Wallahi dukda ban taba ci ba ban barin komai...ai da koyo ake zama perfect..." Yafada yana deban rice da coslow, yana kaiwa baki ya tauna yana sauraron taste din, idanuwa ya lumshe yana cewa "Kai Alhamdulillah...dadi yayi Wallahi..." Yafada cikin santi, dariya sukayi duk Wanda ya Kai Abincin nan baki sai ya saki santi Jin abinda bai taba ji ba, ahaka suka cinye Abincin tas,kowannensu jingina yayi da kujeran dining yana lumshe idanuwa kaman zasuyi bacci, ya sanyi ac dake ratsa su. Alhaji idris na shiga dakinshi ya saki dariya, dariya Wanda bansan meaning dinshi ba, bakin  gado ya zauna yana lumshe idanuwa yana tunani, he's thoughts are so hard to read, sai da ya gama tunanin da yake ya Mike ya shiga bathroom yayi wanka ya fito daure da towel, kwantawa yayi kan gado ya cigaba da tunani, "There's nothing to regret about it...no regrets no going backwards..." Yafada yana Shafa zoben dake hannunshi, kwantawa yayi still saying "No regrets no going backwards..." Ya sake chanting kaman yanda sukeyi a chan cult. Sai da ya tabbatar sun cinye sun huta ya Mike ya saka jallabiya ya fito falo, tun daga nesa yaga duk sun Dora Kai a table din dining da alaman zasuyi bacci ko sun fara bacci, sallama yayi in a calm manner sukayi saurin daga Kai, idanuwansu da suka Chanza kala ya kalla ya Dan saki dariya yace "Da alaman bacci zakuyi..." Mikewa sukayi tsaye sufwan yace "No sir..." Bai karasa ba alhaji yace "No you're free in zakuyi bacci da akwai wurin da za'a kaiku ku huta Ai..." "Aa sir...we're alright..." Habib ya fada mashi cikn biyayya, zama alhaji yayi suma suka dawo falon suka zauna kasar dakin a gabanshi, "Alhaji mungode...Allah ya biyaka..." Usman Yafada mashi, hannu alhaji ya daga mashi Sannan yace "Haba Banda godiya pls...now inason ku bani tarihin rayuwar ku..." Ya tambaye su, sufwan né ya fara da bashi labarin rayuwar shi bai boye mashi komai ba, ahankali alhaji ya girgiza Kai cikin ban tausayi Sannan ya juya ga habib shima habib ya bashi nashi tarihin in details shima he sai da alhaji ya tausaya mashi Sannan ya koma ga usman Shima ya bada nashi in details sai da ya Kai aya Sannan alhaji yace "Kungani haka rayuwar take...babu Mai taimakonka sai ka tashi ka taimaki kanka...ko ni nan inda ban taimaki Kaina ba da kilan Ina cikin masu yawon maula...mutane Yanzu basu taimakon kowa sai kansu...one have to be strong and strong heartened before you can make it...ni Yanzu tambayan da zanyi maku shine how ready are you to make it?.." Ya tambayesu idanuwanshi kansu..." "Very ready..." Usman Yafada Sannan sufwan da habib suka ce "We're ready to make it sir..." Cikin Jin dadi ya kada Kai tare dacewa "What lengths are you ready to go to be rich?.. Nasan kunsan yanda talaucin yake so kun shirya yin kudi beyond your imagination?.." Ya sake tambayan su, da sauri suka daga mashi Kai cikin Jin dadi, "Inason Inji kunce we're not ready..." Yafada masu cikin Karin karfin gwiwa "We're ready sir..." Suka amsa mashi gabaki dayansu, "Are you ready to say bye bye to poverty?.." Ya sake tambayan su cikin karfi "Yes sir..." Suka amsa mashi da karfi, "That's the spirit...tunda kunason kudi you will make it...za'a ji sunanku koina...zaku fita daga cikin kunshin talauci...zaku maida kasar wajen tamkar bathroom dinku...zaku hadu da duk Wanda kukaso gani without delay or obstacles...kome kukeso zaku samu...you will have money at your fingertips...kawai I want to ask if you will do anything to get all I just said..." Su sufwan da already sun fara hangan kansu cikin arziki suka cewa "Yes sir..." Suka fada in chorus saboda yanda alhaji idris ke maganar kudi makes them wants to have it all, they don't want to know what's involved, su dai kawai a nuna masu hanyar da zasu samu kudi, kowannensu tunanin da suke shine ya zasuyi rayuwa when the money has arrived, sufwan is thinking of ya tada alhaji Ibrahim daga unguwar ya sa a fashe gidasshi ya ginawa mahaifiyar shi makeken mansion Sannan ya auri yarshi yaci ubanta son ranshi kuma ubanta yay magana yasa a zane shi, Sannan ya bude wurin tallafawa talakawa mussanman matasa da basu da abunyi, shi kuma habib kawai babu tunanin dayake sai yanda sai maida mahaifiyar shi gimbiyar mata idan yayi kudi, zai gida mata gida babba da maaikata kala kala har da masu yi mata massage, shi kam usman babu inda yake hangan kanshi sai a different countries irin Paris, London da sauran su, kawai yana hango kanshi da wata classy elegant lady a biggest shopping mall in the world suna shopping, idanuwa suka lumshe duk komai yayi disappearing tunda kudin basu zo ba "Sir pls a bamu aikin..." Sufwan yafada cikin rawar jiki, dariya alhaji idris yay yace "Relax sons..ai tunda Allah yasa you're willing then kun gama kudi...kilan ma if you're smarter than me kuzo kufini kudi tunda ku matasa né...zaku iya kawo more income fiye Dani..." "Wallahi sir zamuyi aiki fiye da yanda kake tunani..Wallahi we will make you proud...you will never regret knowing us..." Habib Yafada cikin excitement, Don Yanzu babu fargaba ko daya a kanshi, all he want is the wealth, he never thought of being so rich sai Yanzu, kawai gani yake he's willing yayi komai just to be filthy rich, "I know you will make proud...kawai Ina ganin ku naga ambitious guys...guys that have suffered a lot and that are ready to make it...you guys are lucky..." Shuru sukayi suna kallon shi, kawai suna tunanin in ya gama maganar da zaiyi masu zai fada masu aikin da zasuyi Wanda zai sa suyi kudi sosai, mikewa yay ya shiga ciki yau fito da kudi kaman na jiya kallon shi suka dingayi har ya dawo ya zauna, na farko ya makiwa sufwan, da rarrafe sufwan yaje ya amsa tare dayi mashi godiya, daya ya mikawa habib shima ya amsa yayi godiya Sannan ya bawa usman shima yayi godiya, "Yanzu kuje ku fara Shan shagalinku..." Yafada masu sounding like the real man that he is, surprise look né kwance kan face dinsu, "Sir yau she zamu fara aikin?.." Sufwan tambayeshi cikin girmamawa, Dan murmushi Alhaji ya saki saboda bashi da right da zai fada masu exactly abinda zasuyi sai dai grandmaster Yafada masu da kanshi Sannan basu da daman ganinshi sai karshen wani watan, "Sai karshen wata zai kaiku inda za'a Baku aikin...kawai alkwari daya nakeson kuyi min..kuyi min alkwarin you will do anything to send away the poverty in your life..." Da sauri sukace "Munyi maka alkwari sir,,." "Very good,,,one day you will thank me...Sannan billions of guys out there will do anything to be lucky as you...Don haka kuje amma every week ku dinga zuwa kuna amsar up keep money..." Yafada masu cikin farin ciki, da sauri suka durkusa suna yi mashi godiya,  nuna masu yayi kawai su godewa Allah da ya basu saa suka hadu dashi,  mikewa sukayi suka fita shi kuma yayi relaxing yana cewa "Grandmaster...am fulfilling your dreams...you asked for more people from the north...am giving mine..." Yafada cike da farin ciki. Su habib na fita suka kalli masu roko dake cike da Kofar gidan, baisu ce komai ba har suka bar wajen, "Nikam am still surprised..wai haka yake bawa mutane Kodai mu kadai ya bawa?.." Habib ya fada sounding so inquisitive "Wai Kai what's your problem?.. Bakaji yace we're lucky ba?.. Sannan bakaji yace he's looking for guys that have suffered life that are willing to do anything ba?.." Usman ya fada cike da Jin haushin habib, tsayawa sufwan yayi yace "Wai meye anything da yake magana...anything like what?.." Sufwan yafada yana tsaye rike da waist dinshi, "Dan Allah can you guys allow us to enjoy this moment...ai daga nan ka fito Yanzu...da sai ka tambayeshi...after all in kunyi hakuri zamuga aikin da zamuyi ..." Usman Yafada ya sake amsawa sufwan cikin fushi, basu Kara cewa komai ba har suka bar unguwar suka, suna dab da fita daga cikin unguwar sukaga wannan motar yanmatan gidan alhaji idris sun dawo, "Wallahi inayin kudi sai na auri daya daga cikin wannan yan biyun..." Usman Yafada yana lumshe  idanuwa, kallon shi sufwan da habib sukayi suka kwace da dariya "Kana kallon kanka kuwa?.." Sufwan yafada cikin dariya, harara usman ya watsa mashi Sannan yace "Ai ba Yanzu nace ba...cewa nayi in nayi kudi..." Yafada cikin Jin haushin shi, dariya suka sukeyi Sannan sufwan yace "Banga laifinka ba Wallahi..Don ko ni ina da nawa plans din..." Yafada atakaice "What is yours?.." Habib ya tambayeshi cikin sanyinmurya, "It comes with revenge on alhaji Ibrahim's family..." "Hmm Kai dai babu ruwanka dashi...ko iyalanshi..." Inji habib, habib bai Karasa ba sufwan yace "Nikam ke da ruwa dashi...ai he's my neighbor...kasan duk halin da muka fada yau Mutumin nan yana da nashi kason?.. Remember yana da halin da zai taimaka mana amma kememe Mutumin nan yaki...he's so greedy...kuma you know greedy people always pay for their greedy attitude..." Sufwan ya fada cikin bacin rai kaman he knows something big is about to happen in their lives,  "Ai kuma he's not the only rich man da bai taimaka mana ba.., remember ba shi kadai bane wurin Wanda mukaje néman taimako ya hanamu...your own uncle refused the o helps us...balle wani neighbors.." Habib Bai karasa ba sufwan yace "Shi kuma kawu musa  must pay dearly ..ni banason maganar shi saboda it always reminds me of my late young sisters....ya zaayi in mance da daukan fansa kan Wanda yana ji yana gani yaki taimaka mana da kudin hospital din sick sisters Dina?..hmmm kawai a bar maganar..." Sufwan yafada cikin tsananin bacin rai, "Kawai dai Allah yasa mu samu aikin tukun...I pray he shouldn't change his mind..." Usman Yafada, "Kuma Allah yasa aikin ya zama alkhairi a garemu...in kam ba alkhairi bane Allah yasa fasa..." Inji habib, dariya usman yayi yace "Ka taba ganin aikin da ba alkhairi bane?.. Nadai San ba sata zai samu ba..." "Kudai kuce ameen..." Habib Yafada mashi atakaice, "Ameen.." Suka amsa kaman basu son magana. "Nidai Yanzu ga shawara..me sai Hana Yanzu mu shiga gari mu Dan fantama?.. Mu samo new clothes da yanmata?.. At least mun samu wajen zuwa Zance...." Inji usman "Great idea..."  Habib ya fada, adaidaita suka tsaida sai cikin kasuwa. Shopping sukayi Don sai da kowannensu ya kashewa kanshi wajen 30k, Sannan suka sayi turmin atampa guda biyar each Don su Kai gida ga iyayen su, shi kam usman shadda guda biyu ya sayawa dad dinshi, suna kan hanyar su tadawowa gida suka hadu da uncle din sufwan wato elder brother din babanshi, gaidashi sukayi yayi saurin kauda Kai kaman bai gansu ba. A gida kam mahaifiyar habib is still inquisitive about inda habib ke samu kudi Don zaunar dashi tayi kaman wani small boy Tana interrogating dinshi. Shi kuma ya nuna mata ta kwantar da hankalinta it's their time to shine, ba Don taso ba ta amshi Kayan, nan take ya bata kudi yace ta Kai a dinka mata uku sisters dinshi su kuma a dinka masu biyun. A gidansu sufwan kuma mahaifiyar shi bata wani damu da source of money din ba...kawai it should keep coming ko ya wace hanya ce, babu nuna godiya babu adua, all she's thinking shine yau cigaba da kawowa Sannan Tana ganin ya samu aiki baison fada mata gaskiya ita kuma since she's not the kind of mother that will call her son down and aske the truth she don't care, all she knows is itace mahaifiyar shi and she right and total control over him. A week later  nana ta fara registration a school, kudi dad dinta ya bata ta sayi abubuwan da take bukata ta ge ta sayi Kayan gayu, though basu da tsada amma suna da kyau in their own way,  kawarta Maryam sai mamakin irin halin nana kawai take, she's thinking anya karatu zatayi?, saboda nana itama Maryam ta nemi ta zauna hostel saboda komai nasu tare sukeyi. Su habib kuma yau suka sake komawa gidan alhaji idris kaman yanda yace su dawo su amshi kudi, yauma same talks about readiness and will ya dinga fada masu, one thing about him shine in yana fada maka maganar kudi you will want to jump and get it by fire by force saboda he will show you money si the only joy and happiness in life, "Ku yi duk abinda kukeso Sannan babu Mai hanaku even the filthy hukuma will be at your beck and call, ..."Yafada masu sai da yaga yana Jan raayinsu sosai ya sake dauko kudi ya basu, yauma 100k ya bawa each of them, godiya  sukayi mashi as usual suka tafi. , abinka da Wanda yake ganin kudi in two weeks suka fara chnazawa, some of their peer group suna wondering abinda ke faruwa, saboda the change was becoming rapid, mahaifiyar habib Sam bata da kwanciyar hankali saboda yanda habib ke shiga da fita cikin kudi, but mahaifiyar safwan never asked for once were the goodies are coming from.  Ita kawai ya kawo ta amshe.Ahaka dai wata daya yayi alhaji idris ya kirasu gidanshi ya shaida masu su shirya zasuyi tafiya gobe. Cikin farin ciki suka Mike saboda they can't wait for o start working because they want the real cash. Nan na kawo karshen free pages dina, for those that are interested should pay 200 through 0024878383 stanbic and show their screenshot to 08106102727 via whatsapp or ku tura card na 250 to 08106102727 via whatsapp, abinda yasa nace card 250 is that masu bank transfer Ana charging dinsu  over 50 naira. And pls in har kika turo kudinki then kin dauki amanar bazakiyi sharing ba, in kuma kinsan baki iya rike amana then pls don't send because the moment you send it means you accept. And remember every reasonable person know that 200 or 250 ba kudin sayan novel bane, you should know that kudin da zaki biya it's just for reading, pls don't share my novel because if you do na Barki da Allah. Inda hakkina kanki Allah zai bimin. Nagode da irin hadin Kai da kuka bani a baya, when others were busy saying all sorts of things ku kuma were busy showing me love, Allah yayi maku fiye da yanda kuka yi min. Nagode. Plsssss share.6❤💜💙💛💚 Sirrin wasu gayun 💜💛💙❤💚 ® zuwairat (ummumaryam) 6⃣   Don't read if you didn't pay Dedicated to my anty...bani da bakin gode maki sai dai ince rabbi ya biya bukata.w Cikin farin ciki suka isa unguwar su, kowa gida ya nufa babu tunanin da suke sai Allah ya kaisu gobe su fara aiki,  sallama sufwan yayi a Kofar shiga gida Inna dake zaune tsakar gida tana kulla manja ta amsa mashi kaman batason magana,  wurin ta ya karaso ya durkusa ya gaidata, amsawa tayi bata daga Kai ba, "Inna..." Ya kirata "Naam..." Ta amsa mashi concentrating on what she's doing, " Inna gobe zamuyi tafiya da alhaji..." Ya fada mata cikin natsuwa, ahankali Ta daga Kai ta kalleshi Sannan tace "Zuwa Ina?.." Ta tambayeshi Tana gyara Kayan Sanaar ta saboda ya sun she's doing good business a cikn gida da kudin da safwan ya kawo " Inna Nima ban sani ba..amma aiki zamu fara..." Yafada mata yana durkushe nan kan kafarshi, "Tou shikenan...amma in kana da sauran kudi ka kawo saboda ban san ranar dawowar ka ba..." Tafada cikin natsuwa babu fada, ahankali ya saka hannu cikin aljihunshi in a fiddo wasu mint din 1k  guda talatin making 30k daga cikin sauran na last week da alhaji idris ya basu ya mika mata, tsaya kallon kudin tayi kaman kashi Sannan tace "Gaskiya wannan yayi kadan,..rai kusan nawa ke da akwai gidan nan?.. Ko ya kudin sanaar kake son in fara tabawa...ka Karo..." Tafada Tana maida mashi na hannunta, hannu ya sake sawa ya Karo 5k ya mika mata, fixgewa tayi Tana cewa "Lallai Dan nan...Kai dai mugun marowaci zaayi...kudin tinjim a jikinka amma sai na roka ka bani...duk wahalal Dana sha da Kai ka mance...shine zakayi min rowa..." Ahankali ya lumshe idanuwa tare dacewa "Inna Wallahi ba rowa nake maki ba...kinga sauran kudin" Yafada yana fiddo Wanda basu wushe 8k ba Sannan yace "Kinga Inna tafiya zamuyi...ban San inda wurin zai kasance ba...shiyasa na adana...amma kiyi hakuri...in sauran kikeso gasu..." Yafada yana mika mata sauran kudin, to he's surprised sai yaga ta amshesu Tana cewa "Nasan kana da sauran kudi...kawai Raina min hankali zakayi...Kai Wallahi nasan in Kayi aure bazan ci moriyarka ba..." Tafada cikin matsanacin fada, safwan zama yayi yana kallon ta, he can't believe she just collect all he has on him, "Yanzu Inna bazaki bani komai ba?.." Ya fada gwanin ban tausayi, daga Kai tayi is a watsa mashi harara Sannan tace "Dalla rufemin baki...nasan kana da sauran kudi da yawa..." "Wallahi Inna bani da ko sisi..sauransu kenan..." Yafada kaman zaiyi mata kuka, asiyace ta fito daga cikin kitchen tace "Inna ki bash mana...shifa ya nemo kudin...Don ka kinyi saa yana baki?.." Aikam Bata karasa ba ta dauki shoe dinta ta wulla mata Tana cewa "Kinci ubanki?.. Dan ubanki kinzo néman wani Abu wajena kiga yanda zan gurguri burouban ki...Dan ubanki in banyi tsaye kanshi ba kina ganin ko na abinci zamu samu?.." Inna ta fada cikin tsananin fada, ahankali safwan ya Mike ya je wajen sister dinshi dake tsaye Tana Shafa inda Inna ta jefa yace "Ba komai sister..zan samu kudi wajen su habib..." Yafada yana rike shoulder dinta, yarinyar turo baki tayi without saying a word, "Munafuki..." Inna ta fada Tana kallon shi, ahankali ya dawo ya sake durkusawa gabanta Sannan yace "Nidai Inna pls inda abinda nayi maki ki fadamin...a da Ina tunanin Don ban kawo komai gida né kike Jin haushi na..amma Yanzu na Lura ba haka bane...Dan Allah Inna ki fadamin laifina da ko sau daya bazaki bude baki kiyi min adua ba..." Wani irin kallon Inna ta watsa mashi Sannan tace "Lallai ma  yaron nan...ni zaka bude baki ka fadawa wannan maganar...ni zaka fadawa ban yu maka adua?... Ni da na durkusa na haifeka kake cewa inayi maka ba daidai ba?.."  Da sauri safwan yace "Inna kiyi hakuri,...ba haka nake nufi ba...naga kullum maman habib cikin yi mashi adua take ko a gaban mu...amma ke ba kiyi min...ko da dagani sai ke ban taba Jin kinyi min adua ba...Ni kuma  Inna inason Jin kina yi min adua..." Tsoki Inna taja tace "In Banda abinda Ai wasu basu da alkunya...in ba haka ba meye na tisa yaro gaba ka nayi mashi adua?.. " safwan kallon ta yayi yana wondering why she's like this yaji Tana cewa "In da banyi maka adua zaka kawo Yanzu?..ko so kka ince zo nan zanyi maka adua?.." Ahankali safwan ya girgiza Kai Sannan yace "Kiyi hakuri..." Yafada yana mikewa, banza Inna tayi dashi bata ce komai ba alaman she's still angry with him. Fita yayi daga gidan ya koma dakinshi da Yanzu ya Chanza katifa da curtains, kwanciya yayi yana tunanin rayuwa, he don't know abinda zaiyi Don ya farantawa mahaifiyar shi, komai ya samu jikinshi rawa yaje ya Kai mata amma ko good word bata bashi balle tayi binciken inda yake samo kudi,  kullum yana Jin dadin yanda mahaifiyar habib ke maida duk hankalinta kan alamranshi kaman shi kadai ta Haifa, tunda alhaji idris ya fara basu kudi duk sanda ya shiga gidan sai ta kirashi Ta tambayeshi dalilin dayasa ake basu kudi. Amma mom dinshi bata damu ba. He's sure ko yau ya mutu she won't miss him. Shi kam habib daya fadawa mom dinshi zasuyi tafiya ta rufe Ido tace batasan zancen ba, "Babu inda zakaje..." Mamanmu tafadawa habib sounding so frank. "Haba mamanmu...ai ba wani waje zanje ba...aiki zamu fara..ko kina son in cigaba da yawon néman aiki kaman yanda nayi a baya?.." Bai karasa ba ta girgiza mashi Kai tare dacewa "Sam ba haka bane modibbo...kawai ni banson tafiyar..Sam hankalina bai kwanta da shi ba...gaskiya ko kadan hankalina bai kwanta da aikin ba...Kai ni in son sanuna né kar ka Kara zuwa wajen wannan Mutumin Mai Baku kudi...Sam banaso..." Tafada babu wasa, ajiyan zuciya shi habib ya saki Don shi kanshi bai son zuwa but something still keep pushing him, yasan ba komai ke pushing dinshi ba illah the way he suffered for survival,  ko kadan bai son komawa gidan jiya, when no body is willing to help, when they will trek for miles with dusty legs, when they slept with hunger...shi ya Riga ya ga muguntar mutane na rashin taimakon talakawa, he don't want to go back there ever again, shiyasa yake suppressing duk feeling da yake samu game da alhaji idris yake dannewa kaman bai damu ba "Mamanmu Ai aiki zamuyi...Sannan nay Mai alkwarin bazanyi abinda bakiso ba...kindai San bazamu abinda ya sabawa irin tarbiyar da kika bani ba...bazan taba yin abinda zai munana maki ba..pls mamanmu ki fahimce ni..." Yafada mata kaman zaiyi kuka, ahankali mahaifiyar shi ta girgiza Kai Tana cewa "Ba haka bane...nidai kawai jikina baiyi min dadi...Wallahi ban taba Jin abinda nakeji kwanan nan ba...inayin adua amma kuma wannan damuwar yaki gushewa...inajin kaman wani Abu zai faruwa ..." Da sauri habib yace "Mamanmu kina kashe min jiki...in kuma bakinso nayi aiki shikenan...bazan je ba tunda kinson in dinga maula..babu matsala zan dinga samun kudi wajen su safwan da usman..." Yafada yana jingina da bango, "Aa ba haka bane...ni bazan zama uwa Mai bakin ciki da samuwar danda ta haifa ba...kaje...Allah ya tsare min ka...Allah ya bada saa..." Dan murmushi ya saki Sannan yayi mata kiss a hannu yana cewa "Mamanmu kenan...har naji sanyi da kika kwantar da hankalinki..." Baki ta tale with out saying a word, da ganin ta she's not happy. Hannu ya saka cikin aljihunshi ya fiddo kudi kaman dubu ashirin yace "Mamanmu gashi ki ajiye koda zaki bukaci wani Abu..." Da sauri tace "Aa..ka ajiye su...Kai ma Ai zaka bukaci kudi..kaida bakasan inda zaka ba?.." "Aa mamanmu nasan bazan rasa komai ba...ki ajiyesu tunda ce mana yayi mu shirya zamuyi tafiya,,bamu San yaushe zamu dawo ba..banason ki nemi komai ke rasa..." Yafada yana sake mika mata kudin, "Aa modibbo ...ko wata biyu zakayi bazamuyi ra shi ba ...ka bani kudi kwanakin nan da yawa..ka rike su..." Ta fada mashi cikin so da kulawa, "Aminatu..." Ya Kira sister dinshi dake wanke wanke, da sauri ta taso, kudin ya mika mata Sannan  yace "Aminatu ki ajiye koda mamanmu zata bukaci wani Abu ku saya ciki..kinji kou?.." Ahankali ta mika hannu ta amshi kudin tayi cikin daki dashi, kallon mama shi yayi ya saki murmushi yana yace "Aminatu Dan Allah ki kula da mamanmu sosai...ki kula daita sosai..." Ya fadawa aminatu dake fitowa daga cikn daki, yar dariya mahaifiyar shi tayi tare dacewa "Wallahi inda Hali dakaje kauye kayi masu sallama..." Bata karasa ba yace "Gaskiya mamanmu bazan iya zuwa Kauye yau in dawo yau ba...in na dawo zanje gaidasu...daman na dade banga Fatima ba..." Yafada yana dariya, "Shikenan nan ..." Ta amsa mashi cike da Jin dadi, cikin ranta Tana aduar Allah ya tsare mata danta, ita dai haka take, she always pray for her children, dukda basu da kudi they're her number one priority. We have different variety of parents, wasu kawai sun haifi yara né basu damu da abinda ya shafesu ba sai in abun yayi tsanani, wasu suna sane da duk moves da yaransu sukayi, they study them and know their secrets, haka mahaifiyar habib take she's the exact opposite of mahaifiyar safwan. Shi kam usman daya fadawa iyayen shi gobe zasu tafi su fara aiki ba karamin farin ciki sukayi ba, suma dai bawani bincike garesu kan yaron su ba, kawai they're happy then son is progressing. Nana kam hankali ya kwanta tunda ta dawo hostel jiya, su biyu né cikin daki daya ita da Maryam, Banda rawa babu Abunda yake wai she's happy she's away from home, Maryam zama tayi Tana kallon the way she's behaving, tare iyayen su suka ajiyesu suka basu advice kan kar su kuskura suyi ba daidai ba amma nana Tana ji Tanan yana fita through the other side, ita kawai she want to be away from home, yau wani irin dadi take ji ganin gata babu uwa da zata sata wani aikin gida, bayan sun gama breakfast sukayi wanka nana ta fara wanka in a fito daure da zani, wata karamar bag ta dauko ta bude , duk Kayan. Kwalliya ne da perfumes amma Mara tsada né, zama tayi ta tsara kwalliyarta looking breath taking, Maryam na fitowa ta bude baki Tana kallon ta, batace komai ba ta Shafa Mai Sannan ta shirya cikin doguwar Riga ta dauko hijab ta saka ta koma bakin katifa ta zauna Tana jiran nana dake kallon kanta over and over again kaman she's seeing her self for the first time. Saida ta gama ta dauko skirt da Riga Wanda mussanman ta Kai aka Kara sha  mata su ta saka, Maryam kallon yanda Kayan suka dameta Maryam tayi Sannan tace "Bestie wannan Kayan Wallahi kaman baki saka komai ba..." Maryam Tana fada Tana kallon yanda bombom dinta da shape din jikinta ke waje, juyawa nana tayi ta kalleta from head to toe Sannan tace "Hmm ke Wallahi da ban mamaki kike...wannan fa damace garemu to be free...bawai wata rayuwa zamuyi Wanda bai kamata ba amma Ai we have to look like a university babes...ko har Yanzu kina tunanin a secondary muke...nan Baka San kowa ba babu Wanda ya San ka...lets be free " Tafada Tana jawo skirt dinta kasa, kallon mamaki Maryam tayi mata tace "Bestie baki tsoron umma ko abba ta ganki?... Sannan Wallahi irin wannan dressing din zai jawo hankalin mutanen banza kanki..gaskiya bestie ki Chanza Kaya or better still ki saka hijab..." Maryam ta fada mata advisably, baki nana ta tabe Sannan tace "Pls ki bar min wannan abun...ya zaayi first day a school ki nemi bata min mood Dina?..an fada maki tsoron Allah a saka hijab yake?.. " Tafada sounding so angry, tsoki Maryam taja ta juya Tana cewa "Wallahi bamu fita tare a haka..." Maryam ta fada Tana barinta tsaye nan dakin, bayan ta nana tabi da harara Sannan taja tsoki Tana cewa "As if I care....haka nan sai in Kama dressing kaman secondary school girl alhalin Ina university?... No way..." Tafada Tana jujjuyawa, long note daya ta dauko cikin kayanta ta saka cikin yar karamar bag ta fito, wasu yan mata su uku dake sanye da bump shot suka juyo suka kalleta, itama kallon su tayi tare da sakar masu murmushi suma suka maida mata martani, wata daga cikinsu wacce zata Kai 25 ta kalli Bayanta from head to toe, sai da nana ta kulle door dinsu ta bar wajen Sannan tace "Babes wannan is a new comer kou?.." Babban cikinsu wacce zata Kai 28, fair in complexion da hudan hanci Ta fada hannunta kan cinyarta dake sheki kaman company din Mai ta tambayi sauran, "Gaskiya I think sune sukazo jiya..." Daya  Ta amsa mata, Dan murmushi babban ta saki Tana kallon bayan nana daga nesa "Hmmm alhajis will pay lots of money for such babe....kinga slender jikinta kuwa...I personally love her...I think we will get along..." Tafada  Tana lumshe idanuwa, dariya sauran sukayi daya daga cikin su tace "Big mama kenan....lets watch her and the other new comers..." Wata Ta fada mata Tana mikewa, "Abeg make I go dress for lectures..." Ta fada Tana mikewa. Yau né zasu tafi anambra state, kowannensu kwana yayi yana Allah Allah gari ya waye su shirya su Sami alhaji idris a gidashi kaman yanda ya umarcesu, Ana kiran sallah asuba duk suka Mike, safwan fita yayi zuwa cikin gida yayi alwallah is a tafi masjid inda suka hadu da Junansu, gaisawa sukayi kowa ya koma gida Don shiryawa. Cikin sauri sufwan ya dawo gida yay wanka ya shirya cikin wasu new shadda ya Dora da hula looking corporate, wata bag  daya saya ya saka kayanshi kaman kala biyu ya fito lokacin gari ya fara wayewa, cikin gidan ya sake shiga ya yaye labulen Kofar Inna ya shiga ciki, Inna dake zaune kan praying mat ta kalleshi from head to toe Sannan tace "Amma Kai da son kanka kake...Yanzu wa zai ganka yace daga wannan matsiyacin gidan ka fito?.. Amma mu ka barmu kaman almajirai...gaskiya da akwai sakal..." Dan murmushi ya saki yana cewa "Inna kar ki samu damuwa...indai kudi ya samu kome kikeso zaki samu..." "Allah yasa..." Ta amsa mashi atakaice, "Yanzu zan wuce..." "Tou a dawo lafiya..." Ta amsa mash , mikewa yayi ya fita zuwa compound, Kofar Dayan dakin yaje yayi sallama sisters dinshi uku suka fito, nan yayi masu sallama Sannan in a fito ya kaman hanyar gidansu usman kasancewan gidansu safwan shine a baya duka, yana zuwa shima usman ya fito shirye cikin Jean da Riga, yayi kyau sosai,ciki safwan ya shiga ya gaida iyayen usman sukayi masu aduar saa Sannan suka fito zuwa gidansu habib, sallama sukayi suka shiga ciki suka ga mamanmu rike da habib sai kuka take kaman wata yarinya, habib najin sallamansu ya juya da red eyes dinshi ya kallesu, ahankali yace "Kawai ku tafi...ni na fasa zuwa..." Yafada masu, cikin kuka mamanmu tace "Aa ka tafi...Allah ya karemunka...ya kaiku ya maidoku lafiya...Allah ya kauda idanuwan makiya kanku...kawai zanyi kewarka né..." " Ta fada Tana sakinshi, "Aa mamanmu...nasan bakison Inyi wannan tafiya...kawai na hakura..Allah zai bani wani aiki...bazan je ba..." Yafada mata sounding firm. Safwan da usman tsayawa sukayi suna kallon su, daman sun San this will happen tunda lokacin da suna school duk sanda zai tafi sai tayi kuka, "Aa kaje..." Ta fada mashi cikin sanyinmurya Sannan ta juya ga safwan da usman "Dan Allah ku kula da kanku...Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya...kunji kou?.." "Ameen..." Suka amsa mata cikin sanyinmurya, safwan kam he's feeling inama shi mom dinshi take ma haka, ciki habib ya shiga ya dauko Dan karamin bag kaman nasu safwan saboda lokaci daya suka sayi shi, wayar safwan né ya fara Kara ya fiddo ta yaga alhaji idris, "Kayi sauri gashi yana kirana..." Safwan ya fadawa habib Sannan yayi piçking wayar, alhaji idris ya fada mashi he's waiting for them. Karfe 8:30 suna gidan alhaji idris, bai tsaya bata lokaci ba suka Kama hanya yaja cewa "Next time ku dinga sauri...tafiyar ba ta nan bace" Yafada yana tuki, safwan  zaune gaba sai habib da usman zaune baya, tunani suke why is he's driver not driving Sannan why bai hau jirgi ba tunda yana cewa it's a very long journey. Babu Mai cewa komai har sukayi tafiya na hours biyar, tsayawa yayi sukaci abinci Sannan suka cigaba da tafiya. Ganin bayan asar suna tafiya yasa gabansu fara faduwa, habib Sufwan kallon habib da usman yayi ta mirror suma suka kalleshi, wayarshi ya dauko daga cikin aljihunshi ya rubuta "Ina wannan Mutumin zai kaimu?...ka maida wayarka silent kar ya gane..." Ya turawa habib, Jin Kara message yasa habib ya fiddo wayar shi, silent ya maida wayarshi Sannan ya rubuta ""Nima wannan tafiyar is scaring the hell out of me...Kodai mu fada mashi ya tsaya in yaki mu zaneshi?.." Ya turawa safwan, Sannan ya mikewa usman wayarshi Don ganin abinda suke tattaunawa, Sufwan na ganin message din ya saki murmushi Wanda yasa alhaji idris dake tuki ya Dan juyo ya kalleshi, "Lafiya dai?.." Ya tambayeshi wearing a smile "Wallahi ba komai.." Safwan ya amsa mashi, Sannan ya rubuta "Ka ban dariya Wallahi..kawai dai mu tambayeshi inda zamu haka..Don mi Wallahi na gaji..." Ya turawa habib, habib na karantwa ya saki hamma tare da mika Sannan yace "Ranka shi dade wannan tafiyar tayi nisa da yawa...." Habib Yafadawa alhaji idris, Dan dariya alhaji yayi Sannan yace "Zaku Saba né...Nima lokacin da aka fara kawoni har fargaban kar a kasheni na dingayi...amma Yanzu na Saba..." Yafada sounding so friendly " tab gaskiya Nisan is too much..." Usman ya fada mashi "Ai Dadin abun Baku sake dawowa sai nan da wata daya...kunga da sauki kenan..." Alhaji idris ya fada masu "Ni Wallahi Ina da kudi kaman Kai ban wannan doguwar tafiya a mota...jirgi zan dinga hawa..." Inji safwan, dariya alhaji idris yayi Sannan yace "That means you want people to know where you go every month..." Yafada mashi, habib zaiyi magana alhaji yac "Pls ku barni in maida hankali kan driving...inason mu Kai before 7.." Yafada atakaice, shuru sukayi babu Wanda ya sake cewa komai har suka Isa cikin garin anambra. Hotel daya Saba sauka ya nufa yayi parking, a gajiye suka fito suna kallon hotel din dake walkiya kaman rana, duk Wanda ke wajen babban Mutum né, suna shiga ciki alhaji idris yaje wajen receptionist ya bukaci rooms guda biyu, safwan da habib da usman baki suka bude suna kallon wannan wajen, wani matashi né yazo ya amshi bags dake hannunsu, "Follow me..." Saurayin ya fada masu, suna dab da juyawa wani babban Mutum ya shigo wajen, dariya alhaji idris ya saki ya nufo Mutumin Wanda da ganin shi he's Yoruba, gaisawa sukayi  Sannan suka Shafa zobensu kaman yanda sukeyi, idanuwa su safwan suka zuba masu suna kallon irin wannan gaisawa, Mutumin Dan lekawa yayi yaga yanda suka zuba masu Ido, kallon alhaji idris yayi ya rada mash wata magana, dariya alhaji yayi Sannan yace "New recruits..." Ya fada mashi yana kallon su safwan, dariya Yoruba man din yayi da karfi Sannan yace "Welcome to the world of power..." Mutumin ya fada masu, murmushi suka sakar mashi not understanding what he meant. Baya suna gama gaisawa suka hau upstairs, kafin su shiga dakin alhaji idris yace "You should relax and rest...za'a kawo maku abinci..." Ya fada yana kokarin shiga nashi dakin "Sir Ina kibla?.."habib ya tambayeshi, wata direction ya nuna masu sanna ya shige abinshi. Suna shiga duk sukaware idanuwa suna kallon wannan makeken dakin, "Wanna shine five stars hotel...." Inji safwan dake wulla tired body dinshi kan wata large cushion,  "Wannan waje abin tsoro né...ya hadu da yawa..." Inji habib, "Wai wane irin gaisuwa sukayi dazun?.. Abun ya tsaya min a rai..." Inji usman, "Nima abun ya bani mamaki...kaman na matsafa Wallahi...wai Shafa zobe kan junansu Sannan irin zoben daya..." Inji habib "Well zato zunubi...muje muyi sallah ..." Safwan ya fada yana mikewa cikin kasala, hanyar wata kofa yabi ya bude yaga makeken gado daya sha duvet cover,  "Wow....duniyar Hutu..." Safwan ya fada cikin natsuwa, bayanshi habib da usman sukabi sukayi tsaye bakin Kofar suna kallon irin gadon da koma film basu Taba ganin irin ta ba, safwan né ya shiga ciki sukabi bayanshi, wata kofa ya sake budewa yaga bathroom, few minutes later ya fito da alwallah, Sannan habib ya shiga shima fito then usman, daya daga cikin rigarsu suka dauka suka shimfida sukayi sallolin da ake bin su Sannan aka kawo masu abinci Mai rai da lafiya suka zauna nan sukaci, kwanciya sukayi nan kasan carpet, basu farka ba sai wajen Karfe shida na safiya, da gudu suka shiga bathroom sukayi alwallah tare da sallah asuba, Karfe goma aka kawo masu breakfast, bayan sun gama suka koma bakin window suna kallon compound din hotel din,  manyan mutane dake shige da fice suka zubawa Ido, bayan kaman minti goma aka bude kofa, alhaji idris né ya shigo, "Ku taho mu tafi..." Ya fada masu , "Mu dauki bags dinmu?.." Habib ya tambayeshi "Aa..leave them here...zamu dawo nan Ai..." Ya fada masu,  fitowa sukayi still wearing Kayan da suka zo dasu, inda motarshi take sukaje suka shiga bar wajen, tafiya ya dingayi har suka kaman hanyar dajin da gidan haduwansu yake, dukkan su tashin hankali da tsoro né kwance kan face dinsu, "Sir Dan Allah ka tsaya...wannan dajin na bani tsoro..."  Habib ya fada cikin tashin hankali, dariya alhaji yayi yac "Haba be a man mana...ai ku Yanzu Baku da sauran tsoro..sai dai aji tsoron ku ba dai ku kuji na wani ba..." Yafada cikin confidence, bayan kaman minti ashirin da wannan maganar suka hango wata katuwar gida kaman cattle a tsakiyar daji, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Duk suka fada atare "Dan Allah kar kayi mana komai....ka rufa mana asiri..." Safwan ya fada yana kokarin fashewa da kuka, Banda dariya babu Abunda alhaji idris yakeyi "Haba babu abinda sanyi maku...inda Ina da niyyan cutar daku da tuntuni nayi hakan...kawai I want to give you what any guy out there is hustling to have...money and power..." Yafada yana kaiwa gate din gida, horn yayi sau uku aka bude gate din, motocin da suka gani a compound din ya Kara tada masu hankali, kulle giant gate din akayi alhaji idris yayi parking a available space,  fitowa alhaji idris yayi while su safwan suka makale cikin mota "I always heard a bad feeling...gashi..." Habib ya fada hawaye na taruwa idanuwanshi, Bai karasa ba yaji alhaji ya bude masu kofa, "Ku fito mu shiga ciki..." Yafada yana kallon faces dinsu that is all looking so frightening, "Kuma banson any fuck up..accept anything you're asked to do..." Yafada sounding firm and strong.7💛💜💙💚❤ Sirrin wasu gayun 💜❤💚💛💙 ® zuwairat (ummumaryam) 7⃣ Don't   read if you didn't pay Dedicated to the strongest woman I have ever known, anty Allah ya kare ki daga sharrin masu sharrin. " mudai if truly Baka da niyyan cutar damu then let us go..." Habib Yafada voice dinshi na breaking, "I told you bazan cutar daku ba...pls trust me..I want to help you né...pls ku fito mu tafi before the meeting starts..." Ya fada face dinshi babu wasa, "Ku fito pls you're wasting my time..." Yafada sounding angry, kin fitowa sukayi, "Do you guys want the hard way?.." Ya tambayesu cikin fada sosai, da sauri habib da har yau fara hawaye ya girgiza Kai, ba komai yake tunawa ba sai mamanmu, shi kawai gani yake he's dead already because he's life is flashing before he's eyes, "Always trust your Instincts..." Habib ya fada ciki hawaye yana fita daga cikin motar, yana fitowa sufwan da usman da duk suka koma kaman sunga malaikan mutuwa suma suka fito, gaba alhaji idris yayi yana juyowa to make sure suna biye dashi, "Wallahi tunda na hadu da wannan Mutumin nakejin jikina babu dadi..." Habib ya fada cikin hawaye, safwan goge nashi hawayen yayi Sannan yace "Nima...amma we all paid deaf ears to our feelings..." Safwan Yafada new tears na taruwa idonshi, "Way yo mamanmu...who will take care of mamanmu..." Habib ya fada cikin matsanacin kuka yana biye da alhaji idris sauri ganin the meeting is about the o start, " Ni Wallahi banjin Zzai Kashe mu...kawai ku kwantar da hankalinku....in wani Abu ya samemu our parents know who we followed..." Inji usman, "Ko sun sani me zasuyi mashi?... Can they even come close to inda yake?.. In yau ya kashe mu ya kashe banza..." Inji safwan, bakin kofa suka isa alhaji idris da face dinshi ke daure kaman bai taba dariya ba ya juyo ya kalli frighten faces dinsu Sannan yace "Now zaku shiga ciki, remember there's no going back now...duk abinda akace kuyi zaku amsa...kuna jina.. Remember na tambayeku several times what lengths are you ready to go to make money kuka ce to any length...Yanzu it's the time...remember one thing..daga yau you will never be the same..." Yafada yana shiga cikin makeken hall dake dauke da chair and tables, kaman an zare masu veins suma suka shiga, wurin suka gani cike da mutane kaman kasuwa, wasu suna sanye da same uniforms wasu kuma basu saba, gani sukayi duk Wanda bai sa Kayan ba yayi hanyar upstairs, gani sukayi alhaji idris ya bace masu, kalle kalle suka tsaya yi amma babu Wanda ke kallon su, abin mamaki shine da akwai faces da suka sani a politics da musicians, da akwai wani saurayi who is a popular musician da suka gani, Dan matsawakusa da safwan usman yayi yace "Wannan kaman wannan mawakin?.. Ko kamace?.." Yafada mashi cikin whisper, shuru safwan yayi baice komai ba amma yasan he's the one, fuskokin mutane suka dinga kallo suna mamakin Abunda ke faruwa, the most suprising thing is duk mutanen wurin babu mutanen banza...masu kudi né da ganinsu, Sannan ko kallon inda su safwan ke tsaye basuyi ba duk Wanda ya chanzo Kaya daga upstairs sai ya sauko ya hau kujera, "I think this is a cult,,." Safwan Yafada tsoro na kwance kan face dinshi,  bayan kaman minti shabiyar duk sukayi settling sanye da same dress as usual sai su safwan da wani saurayi sukayi daban cikinsu. Yan hayaniya ke tashi until babban cikinsu ya sauko, safwan kurawa alhaji idris Ido yayi yaga duk sun Mike tare da kneeling har wannan shugaban yazo ya zauna Sannan suka Mike suka koma suka zauna,  as usual abubuwan da suka Saba sukayi kaman no new faces is looking at them, jinin su safwan kamewa yayi saboda yanda ake presenting kawunan mutane da pants din mata sai abubuwa kala, the most scary part is the giant snake Sannan and yanda wannan katon shugaban yake chnazawa ya ci raw meat, dukkan su tsaye suke amma can't move an inch saboda yanda jikinsu ya mutu, they're having the shock of a life time Don gani suke har su bar dunyi nothing will scare them as this, sai da suka gama Sannan alhaji idris ya Mike daga seat dinshi ya dawo tsakiyar hall din yace "My lord..we have new members..." Yafadawa shugaban su, ahankali shugaban ya daga idanuwa ya kalli su safwan dake tsaye kaman ruwa ya cinyesu, habib kam tuni hawaye suka kame daga face dinshi saboda tashin hankali, hannu Mutumin  yayi masu, kaman wayanda ake remote controlling suka taka har sai da Mutumin ya sake daga Masu hannu su tsaya suka tsaya, dukkan su nobody have the ability of o think, kawai everything seem so blank, juyawa alhaji idris yayi yace masu "Kneel..." Babu musu sukayi kneeling, "You're all welcome to the world of power...affluence...wealth...now I want you to know there's no turning back..." Yafada da karfi yana kallon idanuwansu, "You will do exactly as you're told...no argument...do you understand what am saying?.." Yafada da karfi, ahankali duk suka daga Kai, inda kasan robot haka suka koma saboda shock, kurawa safwan Ido yayi yana surveying dinshi, he's looking straight into he's soul, sai da ya gama da kallon shi Sannan ya juya ga usman shima yana kallon idanuwanshi, daman ance the eyes are the window to the soul, sai da ya kurawa usman Ido sosai Sannan ya juya ga habib, kallon shi kawai yake yana bata rai, "You ..." Ya nuna habib, kaman Wanda akayi pinching habib ya firgita "I smell strong bond...." Yafada idanuwanshi cikin na habib, habib da ko kiftawa bai iyayi sai bakinshi dake kyarma kaman Mai Jin sanyi. At this same time mamanmu kam ji Tayi Ina ta rasa inda zata saka kanta saboda faduwar gaba, kawai ji tayi gabanta na wani irin mummunar faduwa, ahankali ta Mike ta dauki buta ta shiga bathroom ta Kama ruwa Sannan ta fito tayi alwallah ta Kama sallah, Tana sallah Tana rokon Allah ya kare mata danta a duk inda yake. She's so deep in her prayers "Ya Allah ka rabamu da mugunji da mugun gani..ya rabbi duk wata hanyar mugunji ka toshe mana shi...rabbi duk inda Dana yake na mika alamranshi a hannunka..rabbi kar ka Bari a cutar dashi..." Kawai she was praying like a real mother should pray for her child, ba kawai Allah yayi maka albarka ba, it's a prayer amma duk danda uwa take zama ta yi adua da suna danta bazai taba tabewa ba, aduar uwa bai taba faduwa banza, go deep in prayers for your children because it's and end time, duk cikin iyayensu everyone is having this feeling but nobody is taking it serious to pray, maman safwan na kwanciya tayi Tana ganin tiredness ke sata Jin some how, amma because of the bond dake tsakanin habib da mahaifiyar shi she felt it from far that her son is in danger, adua ta dingayi Tana kiran sunanshi Tana mika duk alamranshi ga Allah Sannan Tana karawa da sunan safwan da usman, Achan kam bayan shugaban ya gama enchanting abubuwan yayi stretching hannunshi a gaban safwan, cikin rawar jiki safwan ya Dora hannunshi kan nashi, idanuwa safwan ya lumshe Jin kaman wani Abu na yawo from he's palm to he's body, sakin hannun safwan yayi ya mikawa usman hannun, shima usman Dora mashi hannun yayi he felt something traveling through he's body,  then habib, yana kama hannun habib yayi saurin sakin hannunshi yana mashi wani irin kallo, "Hmmmmm..." Mutumin ya fada Sannan yace sake cewa "You're all great....now the rule is you will never say anything to anyone about this place ..if u do you will die... If  you refuse to do what you're asked to do you will die...." Dukkan su kallon shi sukay amma he's power is beyond words Don ko bakin magana basu dashi balle suyi gardama, kaman yayi dominating dinsu haka yake sukeji, komai na jikinsu bai da wani amfani sai abinda akace suyi, hannu shugaban ya daga sama sai ga wasu tiny little cups guda uku abinda ke ciki is so small da sipping daya zakayi ya kare, hannunshi ya mika gabansu sukayi saurin dauka cup din kaman wasu slaves to he's charm, "Drink..." Yayi commanding din dinsu,  jiki na rawa suka Kai baki suka juye, the expression on their faces is undiscribleable, kowa hadiyewa yayi kaman yana hadiye wuta, habib dafa chest dinshi yayi da karfi duk idanuwanshi da suka Chanza kala sukayi waje, kaman he's struggling for breath, hannunshi biyu rike da chest dinshi ya durkusa nan kasa sai ya fara aman jini, shugaban zaro idanuwa yayi yana kallon shi face Dinshi dauke da damuwa, safwan da usman kura mashi Ido sukayi suna kallon shi amma couldn't help, duk wayanda ke zaune idanuwa suka zaro suna kallon abinda bai taba faruwa ba, habib ya fi minti uku yana wannan aman Sannan ya daina, jini nan kasan inda ya durkusa kaman an yanka rago, kasa mikewa yayi saboda  yanda duk jikinshi ya mutu because kaman the blood is coming out of he's vein,  "Stand..." Shugaban yayi commanding dinshi, jikinshi na rawa ya Mike tsaye sai nishi yake, bayan hannunshi ya saka ya goge bakinshi, hannu ya sake dagawa  wannan cup din ya sake bayyana a hannunshi, sake mika mashi yayi jiki na rawa habib ya amsa, "Drink..." Yay sake commanding dinshi, ahankali yazo Kai cup din bakinshi kaman daga sama aka huge cup din daga hannunshi abinda ke ciki ya zube, cikin zafin Nama ogan ya Mike yana cewa "No way.." Yafada da karfi, "Who's interfering with my work?.."ya fada da karfi yana kalle2, kallon habib kawai yake, safwan kam babu abinda yake kallo sai wanna abun daya zube da wasu abubuwa suke ta yawo a ciki, kurawa abun Ido yayi no knowing what to do, kawai Inda zai samu dama Yanzu shine ya yi maganin alhaji idris daya kawo su wajen nan in he first place, dukda Yanzu he's feeling he ca do anything yana Dana Sanin zuwa wajen nan, yasan they can never say no because he feeling yanda ake controlling jikinshi, shugaban daga jaw din habib yayi yana kallon eyeballs dinshi, he feels like saying a kashe shi amma that will be defeat,  komawa yayi ya zauna sanna ya daga hannunshi wasu Kayan suka bayyana, hannunshi ya mika masu Sannan yace "Pick one up..." Yayi commanding dinsu In a horrible voice, jiki na rawa suka dauka one for each, yadi ne baki wulik Wanda bai wuce 2 yards, nuna safwan da usman yayi Sannan yace "U will use this on a virgin girls....cover her up with It...it will be your source of wealth...and you..." Yafada yana juyawa ga habib, Sannan yace "Your first victim is your mother...if you don't do it in the next 2 weeks you will die..."Yafada da karfi har dakin na amsawa, habib ji yayi tears na taruwa idonshi, he can't believe all this while kudin da yake ciyar da mahaifiyar shi is a blood money...sanna gashi Yanzu Ana cewa ya kashe uwarshi "Why..." Ya furta understand he's breath Wanda shugaban yaji "Because you can never do anything if she's alive...so she will be your first sacrifice...."ya fada mashi cikin tsawa, idanuwa habib ya lumshe giving tears chance of flowing,safwan da usman ji sukayi basu da control over themselves saboda wannan Abu da suka sha,  amma dayake shi habib bai zauna a jikinshi ba he knows exactly what he's doing, yan abubuwan initiating dinsu akayi Inda daga baya ya amayo zobe guda uku ya bawa kowannensu suka saka,habib ma ya saka amma yana Jin wani irin zafi a hannun daya saka zoben, another scary part is the eating of human flesh and blood,su ba'a basu ba because their initiation is incomplete,bazasu zama full member ba until sun yi first tasks dinsu.  New members seat  su hudu suka zauna tare da wani saurayi Wanda shima da gani yau ya fara zuwa, zzzzzkowannensu da tunanin da yake, shi safwan yana tunanin zaiyi tunda he has come this far he don't exactly abinda ke faruwa a cikin jikinshi amma ko kadan bai tsoron komai,it's like An cire mashi tsoro da fargaba, he feels so new and alive, kawai babu abinda yake hange sai wealth, yasan harkar babu yaudara because babu wani matsiyaci a daki, "Am not the first..and I won't be the last....'" Yafada cikin ranshi , yasan dai he will never be the same,shi ma usman is feeling the same as safwan, babu wata frgaba, kawai abinda suke hange naira "Money the easy way..." fada cikin ranshi. Shi kam habib Allah Allah yake ya bar wajen ya cire zoben hannunshi saboda yanda yake mashi a hannu, he's feeling kaman Ana burning hannunshi da wuta, rike yatsar da ring din yake yayi yana aduar Allah ya fiddasu daga wajen lafiya, sai da suka gama cin naman su Sannan suka hau upstairs sukayi abinda suka Saba suka sauko wearing asalin kayansu,  alhaji idris suka hango cikin z of people ya nufo so face dinshi dauke annashuwa kaman nothing happens. Yana karasasowa suka Mike face dinsu dauke da normal look, habib kam kaman ya shake shi har lahira yakeji, hannu ya mika masu yana cewa "Congratulations..welcome to Jin dadin rayuwa...sai da kuga talauci a nesa da ku Dom daga yau ko kusa da  inda talauci yake Baku zama..." Yafada cikin Jin dadi, dukkan su babu Wanda yace komai amma habib bai mika mashi hannu ba, he has something to say amma yana tsoro kar suyi mashi wani Abu, gani yake they're capable of doing anything tunda har mutum suna ci. Alhaji idris kallon habib yayi zai bude baki yayi magana sai kuma yayi shuru yayi gaba suna biye dashi, suna zuwa inda motar shi take suka shiga suka bar wajen, babu Wanda a Kara cewa komai har habib that is boiling ganin zoben hannunshi is hurting him so much yasa ya boye hannunshi kasa ya cire zoben ya boye cikin aljihunshi. Hotel da suka sauka ya maidasu babu Wanda yace komai har saida suka shiga dakin su Sannan habib ya fashe da kuka da karfi yana cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun....Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun....what sort of world is this...wannan Mutumin ya cutemu...ya gama damu...he has ruined us...." Habib ya fada cikin tsananin kuka, safwan zama yayi bakin gado yana lumshe idanuwa, habib daga Kai yayi ya kalle su yaga they're not saying anything alaman zasu aikata abinda aka zasu "Wai naji kunyi shuru...you people are not saying anything...ko daman kunsani ni kadai né ban sani ba?.." Yafada cikin tashin hankali, baisan abinda sukasha yayi tasiri a kansu ba, "Wai meye mugun Abu ciki?.. Wannan abun fa ba kan mu aka fara ba...kuma t won't end with us...duniyar ce sai da haka...mun sha wahalal karatu...munsha wahalal néman aiki...munyi roko har mun gaji.. What are we going to do?... Starve to death?... This is a way of paying the world back for what they did to us..." Safwan ya fada face dinshi kaman bai taba dariya ba, hannu habib ya Dora a Kai yana cewa "Pls don't tell m zakuyi... Don't tell me zaku zama ritualist...zaku zama Wanda azaban allah zai tabbata akansu...zaku zama wayanda iyayensu zasuyi Dana Sanin haihuwar su?... Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...pls you guys should wake up...pls wake up this is not us..." Habib ya fada cikin matsanacin kuka, idanuwa usman ya lumshe  tare dacewa "wai Kai bakaji abinda Mutumin nan yace ba?.. Yace zamu mutu if bamuyi exactly as we're told ba..." Usman bai karasa ba habib yace "Har Kai am...mutuwa da take kan kowa?....of what use zanyi loosing eternal life Dina?... Do you know How long you will live?... You can start tomorrow and die next tomorrow...Dan Allah kuyi tunani...ku muyi wannan mugun Abu...they're even eating human meat...shi ake Kira da carnibalism..." Yafada duk tsigan jikinshi na tashi, kwanciya safwan yayi ya juya mashi baya babu alaman yarda da maganar da habib ke fada mashi, tamkar an cire humanity dake jikinshi Don ko wani zancen mutuwa baiyi, kawai tunani da yake shine da waye sai fara?, ance mashi virgin yasan virgin won't be hard to come by a unguwar su sai dai yana da targets, mikewa usman yayi yana cewa "Ni dai am not ready to die yet...so zanyi...Baka ganin mutanen dake wajen?... Dukkan su are all well made...we can make heaven with our money..." Usman ya fada sounding care free, cikin kuka habib ya girgiza Kai yana cewa "Make heaven with blood money?... Do you think it can happen?. .. They said mamanmu is my first ritual...my own mother..uwa ta da ko bakin cikina batason gani....mamanmu da in na shiga damuwa itama sai ta shiga ..ita akace in kashe saboda samun duniya...in kasheta matar da Tasha wahala Dani from my child hood to date..." Yafada yana kuka kaman idanuwanshi zasu fado kasa, baki usman ya tabe yana cewa "Kai fa kace mutuwa Tana kan kowa... Instead of her to die for nothing it's better she die for something..." Usman Yafada mashi atakaice, shuru habib yayi ya gane he has lost he's friends, ko kadan they don't sound like abokanshi da ya sani, kawai he's feeling he wants to get away from them, mikewa yayi ya Kama hanyar waje, a corridor ya hadu da alhaji idris da wasu mutane guda biyu suna magana, duk suma irin mutanen né, saboda da akwai wannan zoben hannunsu, alhaji idris na ganin shi yayi excusing kanshi daga garesu yazo kusa da habib wearing a smile dukda yaga mood dinshi, "Ka cuce mu...ka cuce mu..ka cuce mu...pls ka fada masu su kashe ni...ya fiye min..." Habib ya fada cikin kuka, dariya alhaji idris yayi kaman he's not saying harsh word yace "Son ka kwantar da hankalinka..wata rana zaka gode min....na kawoka duniyar da matasa da dama suke néman zuwa Ido rufe..." "Me yasa Baka nemi wasu ba sai mu?.." Habib ya sake tambayan shi sounding as if he should strangle him to death, dariya alhaji idris ya sake yi hankalinshi kwance knowing too well that babu abinda habib zai iya yi mashi, "Ai ku Baku da hankali...I asked you if kuna iya komai saboda kudi kuka amsa da yes, ...Baka tunani?... If you were asked such questions then be reasonable to ask everything like what.. Amma bakuyi tambaya ba...and precise ko kunyi tambaya I can't tell you because it will mean revealing the secret of the cult...kawai dai abinda zan fada maka is that ka kwantar da hankalinka...before you know you will get used to it..." Yafada yana Dora hannu kan shoulder dinshi, da sauri habib ya huge hannunshi, alhaji idris Kara kecewa yayi dariya bai ko ji haushin shi, afusace habib ya juya ya koma dakin su, falon ya zauna yayi tagumi yana tunani, he don't want to stay for another second, mikewa yayi ya shiga ciki ya dauki bag dinshi daya taho dashi, hannu yasa ya fiddo   ya ajiye kan drawer safwan na kwance ko kallon inda habib yake baiyi ba balle ya tambayeshi abinda yake niyyan yi, fita habib yayi rike da bag dinshi, da sauri ya sauka downstairs ya hadu da wasu daga cikin yan cult din, ko inda yake basu kalla ba balle suyi kokarin stopping dinshi, sun dai San yayi kadan ya ce zai tona masu asiri because ko da word daya ya furtawa kowa mutuwa zaiyi miserably Sannan if lokacin da aka akace yayi sacrifice yayi baiyi ba he will still die so babu wata fargaba ko tashin hankali tattare  dasu,  har waje habib yaje yana karatun alqurani cikin ranshi yana tafiya, unguwar da hotel din yake is a only area saboda yan gari sun San it's time for end of the month meeting so many bad people will be around so babu Mai machine dake zuwa nan area din, titi kawai habib ya nufa yana tafiya not knowing where he's going, yafi hour daya yana tafiya Sannan yaga wani Dan okada, da sauri ya tsaidashi "Aboki where you dey go?.." Dan okada din ya tambayeshi knowing he's Hausa, "Pls I want you to take me to park..." "Which one?.." Ya tambayeshi "Kano park..." Ya amsa mashi, "Ok lets go...your money na 1500" Dan okada ya fadawa habib, "Don't worry...I will pay..." Fada because yasan he has enough a jikinshi, wajen Karfe uku suka isa park din dukda tafiyar bata fi na minti arbain ba amma haka ya cire dubu da Dari biyar ya mika mashi, yana zuwa yaji suna néman passengers to different places, nan take ya biya kudin mota suka shaida mashi it's night journey, cikin motar ya shiga ya zauna yana waige waige, daga inda yake zaune yana hangan motocin dake yawo kan main road, manyan motoci kala kala, before in yaga such cars he which to have one amma Yanzu ko kadan bashi da interest kansu, in short ko burgeshi basuyi balle wani Abu, "Kawai ka kalli mutum...." Yafada under he's breath, nobody will believe alhaji idris Mai saa is a ritualist, nobody will believe he eats human flesh yasan inda mutane da dama sun San abinda ainayin billionaires sukeyi da sun daina zuwa kusa dasu balle suyi shaawar abin hannunsu, amma mutane basu sani ba, gurin su suga Mai kudi da makeken mota suje suyi bara ko maula, shi kam Yanzu he knows not all that glitters is gold, he wish he can tell the whole world about them but yasan nobody will believe him,  ko kadan he's not afraid to die because yasan he might have peace after death, kawai matsalar shi mahaifiyar shi, ji yayi wasu new tears suna rolling a idonshi yayi saurin gogewa.8💛❤💜💚💙 Sirrin wasu gayun 💛💙💜❤💚 ® zuwairat (ummumaryam) 8⃣ Don't read if you didn't pay Dedicated to my anty...Allah ya tsareki ya amsa hidden prayers dinki, Usman na fitowa yaga safwan kwance babu habib, kallon sufwan Sannan yace "Wai Ina habib?.." Ya tambayeshi, "Don't know..kilan he's gone..." Yafada mashi cikin kasala, "Gone where?.." Usman ya tambayeshi idanuwanshi waje "Oho...kilan he has run to mama ..." Safwan ya amsa mashi atakaice, idanuwa usman ya zaro Sannan yace "Kardai ya tona mana asiri..naga kaman he's not into this..." Dariya safwan ya saki Sannan yace "Ya dai Tonawa kanshi asiri..bakaji wannan Mutumin yace one word of what happened and we will die ba?.. Nifa I don't care what he does...in ya gan dama yayi in bai gan dama ba kar yayi..all I know shine bai isa yazo wajena néman wani taimako ba..." Safwan Yafada kaman ba shi ba, usman shuru yayi yana tsaye rike da waist dinshi, "Yanzu dai tambayata a nan is where is he?.." Bai karasa ba safwan yace "Dalla malam stop asking me mana..nace ban sani ba.." Safwan ya fada cikin wata irin murya, tsoki usman yaja ya fice daga bedroom din zuwa falo, safwan relaxing yay yana tunanin how he's going to manage he's wealth, ba kowa yake tunawa ba sai alhaji Ibrahim, the way he treated them, gani yake he will start with them, saboda yasan inda sun ya taimaka masu da Yanzu basu kawo wannan matsayin ba, when all rich men are busy help the poor youth in their environment shi ya maida su beggars that he hates to see,  wani irin murmushi ya saki daya tuna uncle dinshi wato alhaji musa "You watch my two sisters die...now it's your turn to feel the pain...." Yafada face dinshi daure kaman bai taba dariya ba, "Zanyi maganin dukkan ku...I will make all of you pay...you all pushed us into this...we will dive into hell together..." Yafada without remorse or sympathy, tunawa yayi da mom dinshi, "Inna you love wealth so much..kina kaunar kudi..,Yanzu it's time da zaki samu kudi amma not the pure one....all you want is money..source din kudin ba damuwanki bane..." Yafada hannunwanshi biyu harde kan chest dinshi,yanda yake magana kasan he's gone. There's no humanity left in him. Idanuwa duk babu farin sai baki, daman all the cultists have this power of transformation na yan mintuna just like yanda boss dinsu yake komawa snake, su basu komawa snakes amma suna samun fangs and eyes color dinsu yana Chanza color in suna fushi, yanda yake turo baki is so scary, sai cika yake shi kadai, so many things a heart dinshi, tunawa yayi da family dinsu khairat, the girl he loved, yanda suka ci mashi mutunci suka rabashi daita, he remembered yanda dad dinta ya kirashi yace "Kai yaro ban iya bawa Wanda bai da aiki ko Sanaa yata...ku kullum Baku da abiny sai gantali a titi kuna néman yaran da zaku lalata...tou na rabaka da khairat..kar ka Kara zuwa wajen ta...in kuma da gaske kake kana sonta tou ka turo iyayen ka da kudin néman aurenta....kana jina?.." Middle aged man din ya fada mashi cikin tsawa, a lokacin idanuwa safwan ya lumshe yana Mai Jin zafi a zuciyar shi, "Wallahi inason ta..." Ya bude baki zai yi magana baban khairat ya daga mashi hannu tare dacewa "Kayi min shuru...banason Jin kalmar son a bakin ka ...a haka kuke yaudara yaran mutane...kawai kadai ji Abunda na fada maka...tashi ka bani waje..." Ya daka Mashi tsawa, da hawaye safwan ya tashi, he cried to he's uncle amma a banza., "Wallahi sai nayi maganin dukkan ku..." Yafada da karfi, usman dake falo ya shigo da gudu Jin magana cikin dakin, he was so scared da idanuwan safwan daya gani, duk babu faru ko daya sai baki kawai kake gani, safwan waje daya kawai ya kurawa Ido yana nishi kaman Wanda zai tashi sama, ahankali safwan ya daga scary eyes dinshi sama ya kalli usman, da sauri usman yaja baya saboda yanayin idanuwanshi, "Meye haka?.." Usman Yafada yana kallon transformed face din safwan that looks so scary, "Me?.." Safwan ya tambayeshi cikin kwantar da murya inda a daidai lokacin idanuwanshi suka koma normal, (this transformation is real for the reptilians...browse it on YouTube to see it yourself, search for the celebrities that shapeshift on camera...so be careful it's end time) kallon mama ki usman yacigaba dayi mashi yana cewa "Yanzu nan naga idanuwanka babu fari ko daya...it was all black..." Usman Yafada sounding so tensed, shi kanshi safwan baisan idanuwanshi sun Chanza ba, mikewa yayi yaje gaban Mirror yana kallon idanuwanshi, shi kam usman dukda cikin cult daya suke saida ya tsorata saboda bai taba ganin komai haka ba, juyowa safwan yayi ya wulla mashi harara yana cewa "Kai Wallahi you will never change...ya zaayi idanuwana su Chanza..." Bai karasa ba usman dake zaro idanuwa yace "Wallahi I saw it...your eyes was so frightening...Wallahi kaji na ranste..." Usman Yafada mashi, ji sukayi an bude Kofar , fitowa sukayi a tare suka ha alhaji idris né ya shigo yana néman wajen zama "Members how are you feeling..." Ya tambayesu cikin annashuwa looking so happy, safwan zaiyi magana usman yayi saurin cewa "Yanzu nan idanuwan safwan suka Chanza...Wallahi naga idanuwanshi sun Chanza...." Usman ya fada cikin tsananin tashin hankali, safwan dafa forehead dinshi yayi alaman bai yarda da abinda yake cewa ba, dariya alhaji idris yayi yace "So soon?... Lallai Kai you're different..." Kallon mamaki sukayi mashi Sannan safwan yace "Wai it's it true?.." "Yes...you can change but if you're so angry...so you should try to be happy a lot...in har ranka ya bace sosai ko cikin mutane né zaka Chanza. And that's not good saboda za'a gane something is wrong with you...Don haka try not to go angry in public..." Alhaji idris ya fada masu Sannan ya sake cewa "Ina habib?.." Ya tambayeshi, "I think he's gone..." Usman ya amsa mashi, dariya alhaji idris yayi Sannan yace "This boy have a death wish...Wallahi in har days da aka bashi na sacrifice yayi bai yi ba mutuwa zaiyi..,he will die miserably...so in kuna bashi shawara ku bashi..." Baki safwan ya tabe Sannan yace "If he wants yayi in kuma ya gan dama kar yayi...wannan it's his own business..." Yafada sounding so carefree, mikewa alhaji idris yayi yana cewa "Ina waje...if you need anything alert me...dukda nasan Yanzu ku masu kudine amma tunda basu fara isowa ba don't hesitate to ask...mun zama same family..." Yafada masu, "Ni Ina da tambaya..." Usman ya fada mashi, juyowa yayi yace "Ask anything..." Alhaji idris Yafada yana komawa ya zauna, "Yauwa..it's about kyallen da aka bamu...wai ko a waje né muna iya yafawa Mutum ko sai a boye?..naso Inyi tambayan amma wannan Mutumin is so scary..." Usman yafada mashi, "Aa ba a waje ba...duk inda Kakeson kudin su zo zaka zafawa mutum..." Idanuwa safwan ya zaro yana cewa "Kana yafawa mutum sai ya koma kudi?.." Ya tambayeshi sounding so surprised, "Ai in haka né za'a samu lots of missing people...kawai in ka yafawa mutum zai tashi ya tafi...but few hours later zaka ga kudi da yawa..." Mikewa usman yayi ya fara tsalle, yana cewa "Wallahi na gagara in tafi gida...." Yafada cikin excitement, dariya kawai alhaji idris yake saboda farin cikin sun samu more members, daman su kaman shaidan suke, burinsu kowa ya tabe kaman yanda suka tabe, "I have one more question...wai shin ance da Virgini zamu fara...so dole né mu cigaba da virgin ko yaya?.."Usman ya sake tambayan shi "Aa kawai na farkon né Virgin...kunsan virgins da kuke gani are very important to us...Don in initiation dinku ya zama complete za'a fada maku sacrifice da dole sai da virgins..." Yafada mashi, "Can't wait Wallahi...wai yaushe zamu tafi?.." Ya sake tambayan shi "Mu huta yau..sai mu kama hanya gobe da safe..." Alhaji idris ya amsa mashi yana kokarin mikewa "Wai why Baka hawan jirgi?.. Ai with such free money ya kamata ace kana hawan jirgi..." Safwan is a tambayeshi, Dan murmushi alhaji idris ya Kai before saying "Yaro man kaza...Yanzu inda mutane suka iya saka Ido in dai zaka bar trace  din inda zaka tou wata rana sai an binciko exactly abinda kake zuwa yi...kowa yasan yawancin east da akwai cultism tou indai har suka San kana yawan zuwa east din zasu gane da akwai wata kasa,,,shiyasa nake hakuri in tuka mota ta In zo in koma..." "Gaskiyar ka..tou mu in muka fara kudi babu Sanaa bazaa gano mu ba kuwa?.." Safwan ya sake fada mashi, "Ai kawai da farko zakuce ni na taimaka maku da kudi kuyi business...sai ku bude makeken waje for business just for camouflaging...babu Wanda zai zarge ku...mutane sun cika kwadayi...sudai kudi kawai koda basu San ta inda suke fitowa ba...especially yanmatan Yanzu...kaman ku that are young and single kuna da advantage sosai...zaku hole yanda kukeso...muka dole sai an boye wasu abubuwan saboda da akwai iyalai..." Yafada masu, usman najin yanmata ya kaman gaban wandon shi yana lashe baki, shi kuma safwan lumshe idanuwa yayi yana tuna yanmatan gidan alhaji Ibrahim masu shegen ji da kansu, "Let's see how classy you're..." Yafada cikin ranshi, "Any more questions?.." Alhaji idris ya tambayesu "No.." Suka amsa mashi atare mikewa yayi yana cewa "Da dare ku fito ku shana..." Yafada sounding like real Casanova that he is. Dariya kawai sukayi ya fice shima yana dariya, da dare kam hotel din ya shika da yanmatan igbos wayanda basu tsoron ransu, all they want is money, sun San most people dake lodging end of the months are ritualist amma hakan bai dame su ba,. Yau is the first time for both safwan and habib da suka taba mace, Don wasu tsalla tsallan yan mata biyu alhaji idris ya Kira yace masu "These are my Boys..you should take good care of them...I will pay ..." Yafada wa yanmatan da jikinsu babu Kayan kirki sai yar mini skirt da rigar da bai Kai cibiyarsu ba suka nufosu, sufwan kallon wacce ta nufo shi yayi yaga cinyoyinta kaman oil factory saboda yanda suke salki, baki ya lashe yaji joystick dinshi na néman erection, shi kam usman tuni ya Mike ya ya Kama yarinyar da ta nufoshi kirjinta half naked, hannu ya zagaya waist dinta  ita kuma ta Dora hannu kan shoulder din. Kafin yarinyar ta karaso wajen safwan har yajike trouser dinshi, Tana zuwa ta zauna kan kafarshi tare da zagaya hannunta bayan keyanshi, nan take ya saki nishi Jin kanshi in a way bai taba Jin kanshi ba, "Hausa boys..." Yarinyar ta rada mashi Tana Kai bakinta kan bakinshi, hannu ya Dora kan cinyarta yana shafawa upward while ita kuma yarinyar Tana kissing bakinshi tare da shafa bayan kanshi zuwa chest dinshi, Dan bude Ido yayi Don ganin if Ana kallon shi amma sai yaga nobody cares about him, wasu suna labari while wasu suna tare da mata suna yanda suke so dasu a wannan compound din hotel din, yarinyar shafo chest dinshi tayi zuwa kasa taji wandon shi so hot, wata irin nishi ta saki Tana cewa "You're huge..." Tafada in a sexy voice, Dan murmushi ya saki yana kallon eyeballs dinta Sannan yace "and am a virgin..." Ya rada mata, idanuwa yarinyar ta zaro Tana cewa "Wow...today it's my lucky day...am going to have a virgin to myself all through the night...common baby lets go inside..." Tafada mashi kaman sun dade da Sanin Junansu, safwan dake Jin kanshi kaman yayi tearing rigarta and get down with her ya daga mata Kai kaman Mai Jin bacci, ahankali ta Mike Shima ya Mike, hannunshi ta Kama suka bar wajen,Dan juyawa yayi suka hada Ido da alhaji idris dake kallon shi , murmushi alhaji ya sakar mashi tare dacewa "Welcome to the world of pleasure...enjoy yourself..." Ya fada mashi cikin dariya, safwan Dan murmushi ya saki Sannan yabi yarinyar dake rike da hannunshi zuwa cikin hotel din, tana manne jikinshi har suka zo bakin kofar dakinsu, suna isa ya bude ya turata ciki, Ashe har usman da yarinya sun shigo ciki, suna shigowa usman yayi saurin kwace joystick dinshi daga hannun yarinyar, dariya safwan yayi ya wuce bedroom da nashi babe din, suna shiga suka fara romancing Junansu kaman daman it's what they're both born to do, ahankali yarinyar tayi kneeling gabanshi Tana zipping trouser dinshi, idanuwa ya lumshe because yasan abinda zatayi, ya dade yana jiran irin wannan ranar, ranar da he will be with a woman, bai taba tunanin he will have a woman out of marriage ba but things are happening very fast, Jin ta saka joystick dinshi a baki yasa ta ya saki ihu tare da rike gashin kanta yana tura bakinta to he's huge manhood, yarinyar bata cire bakin ta ba sai da yayi releasing a bakinta, safwan yasha ihu sosai Don har cewa yayi "I will surely come back for you..." Yafada mata cikin ihu. Bayanta zare bakinta ta koma ya kwanta, haye kanshi tayi Tana wasa dashi all over again, har cikin ranshi he's coming back for her, Don gani yake duk duniya nobody will do him the way she just did, this time hannu ya Kai cikin skirt dinta yaji babu pant,he was surprised yanda akayi take tafiya babu pant, amma bai tambayeta ba, wasu suka cigaba dayi har ya samu erection for the second time kanta ya haye this time ya raba ta da komai na jikinta, for the very first time he had sex, it was so fun saboda yarinyar is so such an expert, itama yarinyar she enjoyed being with him saboda he ride her like nobody ever does, kwana sukayi suna lalata junansu, tunda asuba Alhaji idris ya kirasu yace su shirya Zasu tafi. Kaman kar ya tafi, sai kuma ya tuna there's lot more to come, shi kam usman yana tafiya yana rike da waist dinshi yana cewa "Sai Yanzu na gane dalilin daya sa ba'a sakin iyamurai...sun iya harka Wallahi..." Yafada yana shiga bathroom, safwan dake zaune bakin gado sanye da second clothes daya zo dashi ya kalleshi tare da sakin murmushi, usman na shigewa safwan ya saki ajiyan zuciya yana lumshe idanuwa, lokacin yarinyar da suka kwana tare ta tafi, he promised to be back by end of the month, zama yayi kaman Mai tunani sai habib ya fado mashi, Sannan sai ya tuna kuma rabonshi da sallah tun sallah asuba na jiya, usman fitowa yayi daure da hotel towel shima safwan ya Mike yana cewa "Kasan rabonmu da sallah tun jiya da safe?.." Safwan ya tambayeshi, "Wallahi Nima abun ya fado min a rai...kasan tun jiya da Mutumin nan ya bamu wannan abu mukasha we have never been the same?..Wallahi Jin Kaina nake kaman wani sabon mutum...nothing Matters to me..." Usman ya fada, "But Ina tunanin abinda yasa habib ya samu damar guduwa it's because ya amayar da abinda aka bashi.." Safwan ya fada "Amma yayiwa kanshi bukulu...imagine dadin da muka sha over night..." Bai karasa ba wayar safwan ya sake ringing yaga alhaji idris né, yana piçking yayi saurin cewa "Mun kusa gamawa..."  Ya fada yana mikewa, a sauri suka shirya suka fito, sauka sukayi suka hau mota sai gida. Habib kam har gari ya waye bai kafta ba, idanuwanshi waje daya yana tunanin halin da safwan da usman suke ciki,  sai adua yake Allah ya sa sufi karfin zuciyar su, Karfe 8 suka isa garin Kano Don tunda motar su ta tashi Karfe 6 bai tsaya ba sai Yanzu, yana sauka ya samu adaidaita ya fada mashi inda zai kaishi, basu tsaya ciniki ya ba ya hau sai unguwar su, Karfe goma saura ya iso unguwar su, bai Bari aka shiga dasu cikin gida ba ya tsaya wajen gidan alhaji Ibrahim ya saka hannu cikin aljihunshi zai fiddo kudin Mai adaidaita sai yaji wani Abu, to he's widest surprised yana fiddawa yaga wannan zoben da aka basu, idanuwan ya zaro har Mai adaidaitar yana tambayanshi if he's alright, bai ce komai ba ya bashi kudi ya wuce ya wurgar da zoben cikin gutter yana cewa "Leave me alone..." Yafada har wani dayazo wucewa yace "Habib lafiya dai kou?.." Bai kalleshi ba ya wuce Kofar gidan alhaji Ibrahim yayi knocking, duk Wanda ya ganshi yasan ba cikin hayyacinshi yake ba, duk ya rame kaman bashi ba, knocking yayi a bakin gate din gidan Mai gadi ya Dan leko tare dacewa "Lafiya dai?.." "Eh...inason ganin alhaji né..." "Bayace baison ganin ku ba....wai meyasa Baku da zuciya?.." Idanuwa habib ya lumshe tare dacewa "Dan Allah ba roko na zo yi ba...gidan mu za'a saidai shine nace Bari in fada mashi ko zai saya..." Habib ya fada mashi, shuru Mai gadi yayi kaman Mai tunani Sannan yace "Ka jirani nan..." Habib jingina yayi da bango yana yiwa unguwar kallon karshe, he has decided to move  away, yanason ya maida mom dinshi kauye wato asalin kauyen dad dinshi dake cikin kauyukan Kano, yasan he might not survive Don haka yayi deciding ya saida gidansu mom dinshi taja jalli dashi, bayason ta Kara amfani da ko sisi daga kudin da ya samo daga wajen alhaji idris, he wants to make sure she's alright before he dies. Bayan kaman minti biyar maigida ya fito yace "Ka shigo ciki..." Yafada mashi, jiki na rawa habib ya shiga cikin gidan for the very first time, tsayawa yayi Maigadi ya kulle gidan Sannan ya shige gaba har inda alhaji Ibrahim ke hakimce kan carpet, durkusawa habib yayi  a gaisheshi Sannan ya fada mashi abinda ke tafe dashi, alhaji Ibrahim kallon yanda jikin habib ke rawa yayi yace "Kai da fatan Kana lafiya?.." "Eh..." Habib ya amsa mashi "Gidan daki nawa né?.." "uku da kitchen da kewaye..." Ya fada mashi, "Tou meyasa zaku sayar?.." "Jalli zamuja..." Ya amsa mash atakaice, kallon shi alhaji Ibrahim yayi for a moment yana ganin yanda yake zufa yace "Sai ku koma Ina?.. Don banason in saya kuzo kuna damuna..." Da sauri habib yace "Aa...hakan ba zai faru ba...kauye zamu koma da zama..." Ya amsa mashi, Maigadin shi ya kalla Sannan yace "Ka dai ji..kaine sheda...dukda nasan ba wani gidan kirki bane banason hayaniya..." "Ai alhaji nine sheda..." "Shikenan kaje gidan alhaji labaran kuwuce dashi zuwa gidan nasu..yayiwa gidan kudi sai kazo ka amsa in yayi maka..." Yafadawa habib da Maigadi shi,  da sauri habib ya Mike shima maigadin ya bi bayanshi. Tare suka fita sukazo daidai gidan habib kasancewan shi alhaji labaran dinlaline na gidaje da filaye Sannan gidanshi gaba yake da gidansu habib, "Dan Allah kaje ku taho dashi...nan né gidan..." Habib Yafadawa maigadin, "Tou shikenan..." Maigadin ya amsa mashi, ya wuce, mamanmu dake zaune cikin gida naji kaman muryar habib tayi saurin mikewa, habib na shigowa ita kuma tayi hanyar zaure, hadewa sukayi tayi saurin rungume danta tare da sakin ajiyan zuciya, tare dacewa "Allah Alhamdulillah...ka maidomin Dana lafiya..Yanzu hankalina ya kwanta..." Tafada cikin tsananin farin ciki,  kawai bata ankaraba taji hawaye Bayanta, da sauri ta daga kan habib dake rungume da jikinta kaman she's his life saver tayi taga duk yanayin shi ya Chanza, sai lokacin ta Lura dashi sosai "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...modibbo me ya sameka?.." Ta tambayeshi cikin tsananin tashin hankali Tana kallon face din danta dayayi fading, kura mata Ido yayi yana kallon ta, he can't believe they asked him to kill this wonderful woman for worldly things, girgiza shi tayi da karfi tace "Nace ka fada min...meya faru?.." Ta sake tambayan shi, ajiyan zuciya ya saki yana cewa "Mamanmu...Dan Allah kiyi duk yanda nace...Dan Allah mamanmu inason mu bar garin nan yau ba gobe ba..." Ya fada yana goge hawayen face dinshi, da sauri tace "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun....modibbo ka fadamin abinda ke faruwa...Dan Allah ka fadamin ka tada min hankali..." Tafada kaman zatayi kukan itama, "Kawai kar ki tambayeni Don Allah...Dan Allah kiy yanda nace..." Yafada cikin new tears, "Naji..zany yanda kace..amma Dan Allah ka fadamin abinda ke faruwa...Wallahi duk ka tadamin hankali..." Tafada voice dinta na rawa, "Yauwa mamanmu..dan Allah kar ki fadawa kowa inda zamu...Dan Allah mamanmu ko bayan Raina kar amshi komai daga wajen su safwan..." Hannu mamanmu ta Dora a Kai saboda yanda ya furta wnnan maganar, tasan something very high is happening amma she can't point a finger at it, ba karamin tashin hankali ta shiga ba Jin statement din habib, kuka ta farayi Tana cewa "Bari inj wasu safwan su fadamin..." Bata karasa ba yace "Dan Allah mamanmu..Dan son da kikewa annabin rahama...kar komai ya hadaki dasu...nayiwa alhaji Ibrahim maganar gidan nan...anje a kirawo alhaji labaran dinlali...Dan Allah mamanmu ki shiga ciki ki tattara duk abinda kike buka..." Yafada sounding so serious, matar Sanin danta is not a child that mean harm yasa tayi shuru ta juya ahankali amma bata bar hawaye ba, ba komai take wa hawaye ba sai Don tasan da akwai babban Abu amma danta yaki ya fada mata, yaranta mata ta dake tsaye suna kallon yayansu yana kuka ta Kira suka shigo dakin, "Ku tattara kayanku..." Shine abinda ta fada masu, "Mamanmu su anty salaha fa?.." Inji Wata daga cikin kannenshi da zata Kai shekara 18, "Karki damu..kuyi sauri kushrya zan kirasu Yanzu..." Yafada Yana fiddo waya dake cikin aljihunshi at the same time yana goge sweat dake keto mashi, Thanks.9❤️💛💙💜💚 Sirrin wasu gayun ❤️💚💙💛💜 ® zuwairat (ummumaryam) 8️⃣ Don't read if you didn't pay Dedicated to my anty....you shall eat the fruit of your labor Insha Allah . Number Immediate younger sister dinshi ya fara dialing sai akayi sallama Kofar gida, da sauri ya katse ya leko waje, alhaji labaran da Maigadi alhaji Ibrahim né tsaye waje, "Yauwa sannunku dazuwa..." Yafada masu, "meye dalilin da yasa zaka saida gidan nan?.." Alhaji dake tsohon abokin dake tsohon abokin abban Habib ya tambayeshi cikin  girmamawa yace "jalli san ja da kudin...zamu koma kauye ni kuma in dinga zuwa kasuwanci cikin birni..."dukda yasan nan da sati biyu in har bai aikata abinda aka Sashi ba mutuwa zaiyi, "Eh gaskiya Kayi dabara...hakan ma yayi...Allah yasa hakan shi yafi alkhairi..." Alhaji Labaran ya fada mashi "Ameen..." Habib ya amsa mashi "Tou mu shigo mu duba kou?.." Inji maigadin alhaji Ibrahim, "Eh bisimillah ..ku shigo.." Ya fada yana komawa ciki, sum binshi sukayi har cikin gidan habib yace "Mamanmu Anzo duba gidan..." Yafada mata da karfi, mamanmu dake ciki Tana shirya yan kayanta ta saita voice dinta before saying "Tou ba damuwa..." Ta amsa mashi Tana cikin Daki, alhaji labaran bai wani duba gidan sosai ba saboda yasan gidan in and out, "Gaskiya gidan nan zaiyi dubu Dari bakwai..." Yafadawa maigadin alhaji Ibrahim, "Tou muje mu fadawa alhaji..." Inji maigadin  fada yana juyawa "Tou shikenan..." Habib ya fada yana bin bayan shi, habib sai zufa yake yana firgita Don ji yake kaman Ana binshi a baya, suna zuwa maigadin da Alhaji labaran da habib suka shiga wurin alhaji Ibrahim, nan maigadin ya fada mashi nawa akayiwa gidan kudi, ashar ya saki Sannan yace "Lallai ma...cikin wannan lungun ta baya za'a samu gidan dubu Dari bakwai?.. Haba bazai yuwu..gidan da dabbobi zan zuba ciki?.." Yafada sounding so angry, "Haba alhaji..ai wannan kudin fili né...nan fa ba kauye bane..." Alhaji labaran ya fara fada mashi amma bai saurareshi ba yace "Tou meye bambamcin gidaje su Dana kauyen?.. A ba wuri né kauye ba...yanda gidan da mutanen ciki suke shine ke determining in waje kauye né ko birni...for as long as am concerned duk gidajen nan baya gidajen kauye né..so to cut it short zan bashi dubu dari biyar shima don yace jalli zaija...in yayi in shiga ciki in dauko..in kuma baiyi maka shikenan,.." Ya fada atakaice, alhaji labaran zai bude baki yayi magana habib yay saurin cewa "Ka bada..Allah yasa masu albarka..." Yafada mashi, alhaji Ibrahim mikewa yayi ya shiga ciki bayan kaman minti biyar ya fito da mint din 1k guda biyar sai  ya wullawa habib su sai kuma dubu biyar ya mikawa alhaji labaran na dilalanci, da sauri habib ya Mike ya tura kudin cikin aljihunshi yana tunanin Yanzu wannan Mutumin yana da irin wannan kudin a gida amma sai da suka dinga zuwa ya taimakesu ya rufe Ido ya nuna baisan zancen ba, tunAwa yayi da yanda safwan ke shaawan daukan fansa kanshi and he's sure in har safwan ya shiga wannan cult din zaiyi maganin alhaji Ibrahim because he knows Safwan sosai, "You will get what is coming to you..."Habib ya fada yana barin gidan, yana kan hanya ya fiddo wayarshi yayi dailing number sister dinshi, bayan tayi piçking ya fada mata ya saida gida zasu koma kauye da su mamanmu Sannan ya fada mata zai bar dubu ashirin a bata a neighbor kuma yaja mata kunnen kar ta kuskura ta fadawa kowa inda zasuje, yace ko su safwan yazo néman shi kar ta fada masu, haka dai sukayi sallama ya Kira ta biyun data ukun duk ya yayi masu wannan kashedin kuma ya ajiye masu 20k each, gida ya koma ya tarda mamanmu ta fiddo yan Kayan su har da katifa, "Mamanmu Dan Allah kar ku dauki duk wani Abu cikin Kayan da na kawo gidan kwanan nan..Dan Allah har Kayan sanaar da kika fara ki barsu..." Yafada kaman Wanda ke néman zarewa, mamanmu batayi mashi gardama ba ta ajiye duk Kayan da yayi magana a Kai, shima cikin dakinshi ya shiga Don tattara yan kayanshi, the most important thing da yake dashi a dakin shine certificate dinshi, cikin bag dinshu ya shiga don fidda kayan da ya saya da kudjn jini. to hes surprise sai yaga wannan yadin da aka bashi da anambra, the last thing he remembered was that ya bar shi a cikin motar alhaji idris, ko fita baiyi dashi ba amma sai ga yadin cikin bag dinshi, ihu ya saki yana cewa "Leave me alone..." Yafada da karfi yana fitowa da yadin a hannunshi, mamanmu dake niyyan shiga dakin ja dayi da baya Tana kallon abinda ke hannunshi, direct bathroom dinsu ya shiga ya tura Kayan cikin toilet, "Na shiga uku...Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Mamanmu Tafada Tana kallon habib dake néman zarewa, "Menene Dan Allah modibbo?.. Ni mahaifiyar kace..ka fadamin abinda ke faruwa...bazan taba juya maka baya ba..." Tafada Tana kallon habib dake tsaye gefe daya yana nishi kaman Wanda yayi race, "Mamanmu ki kwantar da hankalinki.." Bai karasa ba tace "kar ka Kara cewa in kwantar da hankalina....ni ba mahaukaciya bace...Yanzu ka fadamin abinda Ke faruwa?.. Ina kukaje?.." Ta fada zata zauce saboda tasan danta is hiding something very huge from her, kuka Habib ya farayi yana tausayinta Sannan yana tausayin kanshi, kawai danasanin bin instinct dinshi kawai yake, yasan inda yabi feeling dinshi tun farkon haduwansu da alhaji idris da Yanzu bai shiga wannan matsalar ba, "Mamanmu ban iya fada maki...in na fada maki mutuwa Zanyi ..." Yafada cikin matsanacin kuka Wanda yasa sisters dinshi kuka suma, sai da yayi Mai isanshi Sannan ya bawa sister dinshi dubu sittin ya umarceta data shiga neighbor wayanda suke mutunci Ta fada masu su ajiyewa su salaha Sannan ya ja mata kunnenta kar ta fada masu zasu koina, bayan ta dawo suka fidda kayansu duk mutane sai tambayansu suje inda zasu amma habib ko kallon su baiyi ba balle ya amsa masu kawai burinshi ya bar unguwar. Su safwan kam bacci suka dingayi all through the way saboda sun kwana aiki, alhaji idris kam kurawa titi Ido yayi yana tuki hankalinshi kwance, sai da sukazo Abuja suka bukaci suci abinci, tsayawa alhaji yayi a best restaurants by road side suka ci Sannan suka cigaba da tafiya, Karfe hudu habib da family dinshi suka isa wata har karamar kauye wato kauyen su Fatima Mai sayar da awara, daman Fatima cousin sister din habib ce, baban habib Shine wan baban Fatima, lokacin da mahaifin Habib ya rasu sunyi iya kokarin su do in su dawo kauye amma habib ya rufe idonyace baisan zancen ba, hakan yasan abban Fatima ya rabu dasu, gidan Iyayensu na nan kusa gidan abban Fatima Wanda Yanzu babu kowa ciki sai kakarsu mace. lokacin Fatima ta dawo daga tallanta ta hangi mota daya shigo garin, abinka da yar kauye tsayawa tayi yana kallon motar Sannan Tana kallon Kayan dake saman motar Sam habib bai gane ita bace Sannan mamanmu dake cikin tashin hankali bata daga idanuwa ba balle taganta, motar na wucewa taga kaman habib tayi saurin cewa "Yaya modibbo..." Ta kirashi da karfi lokacin motar da sukayi chata daga park na néman tsayawa, Dan juyawa yayi ya ganta, murmushi ya saki yana kokarin fitowa daga cikin motar, da gudu ta taho zuwa kusa da motar Tana kallon su happiness rubuce kan faces dinta, "kam ke wane irin girma kike haka?.." Yafada yana kallon how grown she is, rabonshi da kauyen haifi shekara ba amma she has changed, Fatima bata tsaya ta kansu ba ta ajiye robar awarar ta daya rage Dan kadan ta shige gidansu da gudu Tana kiran abbanta da mamanta su fito ga su yaya modibbo, da gudu suka fito suna kallon su, baifi minti uku ba wurin ya cika da yan kauyen suna masu Sannu da zuwa, abban Fatima look so excited that family din wanshi sun dawo gida, kakar shi fitowa tayi da sandan ta Tana dogarawa ta nufosu, mamanmu kam dariya kawai take wa mutane amma deep inside she's so full of sorrow, a wannan moment din kam habib mancewa yayi da matsalar rayuwar shi Don the people are so welcoming, duk Wanda ya gan habib sai yayi maganar mahaifin shi wai suna Kama dayawa, ahaka aka shige da kayansu gidan kakarsu sai maraba ake masu, maman Fatima bata b'ata  lokaci ba ta shige gidan ta ta fara hada masu abinda zasu ci, mutane cika gidan tsohuwar sukayi suna tambayan su wai da gaske shikenan sun dawo kauye da zama?. In Habib ya amsa masu da eh sai su fara murna, kunsan yan kauye da Kara da kuma hadin Kai, before 5 na maraice an kawo abinci kala kala, daman  rabon habib da abinci tun Wanda yaci a restaurant din da alhaji ya kaisu before ya gane ko shi waye, Abincin da Fatima ta kawo ya jawo gabanshi yaci ya koshi, duk yana Lura da mamanmu da duk ta fita hayyacinta, he wish he can tell exactly what happened, amma that will not help matters saboda yasan yana furta word daya zai mutu, yasan rai a hannun Allah yake amma those people are dangerous beyond words, he remembers yanda ogan ya dinga amayo zobe daga cikin bakinshi yana mika masu, and yanda wannan abun daya basu ya dinga tahowa from no where yana appearing a hannunshi. "Mamanmu dan Allah kici abinci..." Yafadawa mamanmu data sha tagumi, ko kallon inda take batayi ba balle Ta amsa mashi, abban Fatima ne ya shigo gidan ya samu wuri ya zauna tare da kiran habib. Su safwan kam basu iso Kano ba sai bayan sallah magrub, alhaji idris gidanshi ya shiga yayi parking suka fito, "Bari driver ya Kai ku gida..Yanzu kun zama big boys...you shouldn't travel in tricycle..." Yafada masu yana fitowa, da gudu yaranshi suka fito har da yan biyun nan suka rungume babansu, safwan tsayawa yayi yana kallon wannan yanmatan yana imagining yanda jikinsu yake, kawai Yanzu he can picture a woman naked just by looking at her, he can picture them from head to toe saboda wannan yarinyar da sukayi tarayya Daren jiya ta bar mashi komai ya gani Sosai, he told her he wants to see how a woman look from inside out and ta tsaya gabanshi naked from the back then she turn for him to look at her back then she lay flat on the bed with her legs wide open, sai da ya kalla to he's satisfaction Sannan ya haye kanta, duk tunanin da yake idanuwanshi kan daya daga cikin yan biyun Wanda yaji Ana Kira amra, kura mata Ido yayi yana kallon from her white feet to her silky neck, sai da suka gama hugging dad dinsu suna néman tsarabarsu yace masu su shiga ciki he's coming, juyawa sukayi safwan yabi bayan ta da kallo, ahankali ya daga hannunshi ya Kai saitin groomed beard dinshi yana shafawa ahankali,,juyawa alhaji idris yayi yaga safwan na kallon yarshi amra da bai hada da kowa ba a duniya kaman babu gobe, hannun alhaji ya daga yayi waving a face din safwan amma Ina safwan yayi nisa a tunani how she will look without clothes and with him besides her, ganin safwan baisan alhaji idris nayi ba yasa alhaji idris fusata ya daga hannu ya dauke shi da Mari, "Kai are you mad?.. " Yafada in and angry mood that changes he's eyes color in and instant, da sauri Usman dake kallon safwan tunda ya kurawa yarinyar Ido yaja da baya saboda tsoro idanuwan alhaji idris, safwan da ya dafa cheek dinshi ya daga idanuwa ya kalli alhaji idris Sannan yace "Sorry...ni ba ma ita nake kallo ba...hankalina na wani wajen..." Yafada face dinshi daddaure, nuna shi alhaji idris yayi Sannan yace "Wallahi kan yarana sai in kashe rai dubu...don't ever try anything stupid with my children..." Yafada atakaice, Dan murmushi safwan ya Saki yana tunanin yanda ya basu yanmata jiya sukayi yanda suka gandama dasu and now he's here sounding like a good man "Dan Allah alhaji kayi hakuri....you will never have any problems with me..." Yafada mashi sounding calm "Good..." Alhaji idris ya fada Sannan ya juya ya kalli Usman ya nuna shi da yatsa Sannan yace "Kai ma...don't have anything to do with my family...ko a mafarki kar Inji ko gani...if not you and your entire family are dead...am I communicating...." Ya fada cikin tsananin bacin rai Don har lokacin idanuwanshi basu koma normal ba saboda bacin rai "Yes sir..." Suka fada mashi, juyawa yayi a fusace yana cewa "Let me talk to the driver..." Ya fada yana barin su nan tsaye, wani irin kallo  safwan ya bishi dashi "Kaji wannan Mutumin...nashi yaya are special kenan..." Inji usman dake kallon yanda safwan ke kallon bayan alhaji idris, "I will be he's worst nightmare..." Safwan ya fada cikin wata irin murya. Few minutes da shigan alhaji driver yazo ya bude masu wata mota suka shige ya  fita dasu daga gidan kowannensu rike da bag dinshi dake dauke da sacrifice yard da aka basu, Sannan hannunsu dauke da wannan zoben.  Suna zuwa unguwar su aka ajiyesu cikin wannan dunkulelen mota mutane suka dinga kallon shi, suna shiga lungun su aka dinga tambayan su meyasa Habib ya saida gidansu ya tashi, kallon juna sukayi da usman "Eh Wallahi...munce kar ya saida yaki...mudai Alhamdulillah mun samu aiki...babban aiki..." Usman ya fada masu, murna suka farayi masu, shidai safwan feels sad saboda habib, tsoki yaja ya Kama hanyar gidansu, Kofar dakinshi ya bude ya ajiye bag din ya maida ya kulle Sannan ya shiga cikin gidan,lokacin garin yayi duhu amma da akwai nepa, da gudu sisters dinshi ta rungume shi Inna ta fito daga daki ta kalleshi from head to toe taga babu komai hannunshi, she was expecting to see him da manyan ledoji, "Wai ya akayi ka dawo haka?.." Ta tambayeshi Tana watsa mashi kallon banza, durkusawa yayi yace "Inna Ina wuni..." Ya gaisheta "Nace ya akayi ka dawo haka?.. Hala Baka samu aikin ba?.." Ta tambayeshi without answering his greetings, idanuwa yayi rolling tare da mikewa yana cewa "Na samu mana..."ya amsa mata atakaice, "Tou in ka samu me kakeyi a gida?.." Ta tambayeshi sounding so pissed up, "Haba Inna ki tambayeni irin aikin mana..or better still ki tambayeni hanya..." Bai karasa ba kallon banza Inna ta watsa mashi tace "Ai ban da hankaline shi yasa ban tambayeka ba..." "Ni bance haka ba..kawai na bar gida tun shekaran jiya kuma na dawo baki tambayeni ya hanya ba..balle ki bani ruwa in sha..." Bai karasa ba tace "Lallai wannan yaron...ka girma...ni kake datsawa magana haka?.. " Tafada cikin bacin rai, if before né he will start begging for forgiveness amma yau harde hannu yayi a chest alaman I don't care, kallon shi tayi taga kaman ba safwan ba, duk ya wani Chanza mata, chanjin da batasan na meye ba,  "Yanzu dai so kake ka nuna min ka girma...ba komai Ai..." Tafada Tana komawa dakinta, shima ficewa ya koma dakinshi yana tunanin who's will be he's first victim, yard din ya fiddo ya bude yana kallon girmanta, waje ya fito ya rike waist yana kallon mutane dake wucewa, yana nan tsaye ya hango yar Wata neighborhood dinsu ta taho, yarinyar zatayi 14, yasan she will still be a virgin, kiranta yayi tazo da sauri saboda Tana girmama shi, "Habiba dan Allah ki amso min madara shagon shamsu, in kin zo ki ajiyemin cikin daki..." Ya fada mata, babu musu yarinyar ta amshi Dari biyar dake hannunshi tace "Yaya na nawa?.."  Ta tambayeshi "Ki sayo na Dari..." Ya amsa mata yayi kaman ya shige cikin gida, yarinyar da sauri ta bar wajen saboda itama aikenta akayi a gida, yana ganin ta bar wajen yayi ya dawo ya shiga dakinshi ya dauko yadin ya tsaya bayan Kofar, bayan kaman minti goma yarinyar ta dawo ta tsaya bakin Kofar tayi sallama taji shuru, idanuwa yayi rolling yana cewa "I said step Inside..." Ya fada cikin ranshi, yarinyar kaman taji ta Dan leka dakin ta ajiye madara da chanzi ta daga Kai ta ga mutum tsaye, zata bude baki tayi magana safwan ya yarfa mata yadin from head to toe, ban karewa yarinyar tayi for like 1 minute Sannan ta cire yadin daga kanta da hannunta ta fita daga dakin tayi hanyar gidansu, babu Wanda yaga both shigarta da fitarta, har ta isa gidansu bata ce komai ba, ta hadu da wasu friends dinta sunyi mata magana amma no response, safwan saurin nade yadin yayi ya maida cikin bag dinshi ya fito yana kalle kalle, duk Wanda ya ganshi yasan bai da gaskiya, sai zaro idanuwa kawai yake gabanshi na mugun faduwa, leka dakin yayi ko zai ga kudi yaga babu komai. Tsayawa yayi dukda Dan iskar dake busawa he was sweating. Yarinyar kam yana shiga gidansu ta samu waje ta zauna, idanuwanta bude sun Chanza yanayi, mahaifiyar yarinyar fitowa tayi daga daki dayake duk suna ciki suna kallon film "Wai habiba yaushe zakiyi hankali?..' Na aikeki kinzo kin zauna babu magana kuma kin shigo babu sallama..." Matar ta fada cikin bacin rai, yarinyar na zaune yanda take bata ko motsa ba, tureta mahaifiyar ta tayi Tana cewa "Habiba dake nake fa?.." Matar ta fada Tana turata sai taga yarinya tayi baya ta fadi kasa, nan ta saki salati tare da ihu Tana kiran a taimaka mata, before you know it har gidan ya chika da mutane, wata tsohuwar mata ta amsheta a hannunta Tana kallon yanda idanuwa habiba that ita Kadai tasan what she's seeing and going through because she's battling for her life, "Ku taimaka min..." uwar habiba Tafada cikin matsanacin kuka, tambayanta akayi abinda ya sameta amma habiba batayi magana ba kuma she's breathing normal saidai idanuwanta da suka kafe waje daya da kuma Chanza kala, uwar yarinyar sai kuka take Tana fada masu abinda ya faru wai ta aiketa da sauransu, nan mutanen da suka ganta suka dinga cewa "Ai Yanzu nan muka ganta..." Ai sai wasu suka dinga cewa gamo tayi, safwan dake zaune waje yasan something is happening saboda yaga yanda mutane ke shiga gidan, zama yayi yana zufa sosai saboda fargaba, bai mintuna goma bai leka dakin ba ko zai ga kudi amma nothing, Kofar ya jawo ya rufe ya nufi gidansu Usman yana bashi labarin yayi daya amma har Yanzu shuru, "Ita yarinyar fa?.." Usman ya tambayeshi, "Oho...naji uwar Tana ihu...I think something is happening to her..." Yafada babu tausayi or tsoro, suna nan zaune har kusan goman dare suna planning rayuwar su, ita kuma she battled for her life har zuwa goma da rabi tace  ga garinku nan, safwan na dawowa gida ya bude dakinshi zai shiga, irin kudin da ya gani yasa yayi saurin komawa baya yaja kofar ya kulle. Thanks.10💙💜💛💚❤️ Sirrin wasu gayun 💛❤️💙💜💚 ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣0️⃣ Don't read if you didn't pay because if you do you owe me🙅🏿 Dedicated to my anty...wish you all the best in here and hereafter. Bani da bakin godi Chest dinshi ya dafa yana sakin ajiyan zuciya da karfi, he can't believe this is how easy it is, kukan da yake ji a neighborhood dinsu bai dameshi ba, all he's thinking about is wannan makudan kudin da ya gani, it scares him, bai taba ganin kudi ko a film Mai yawan wAnda ya gani a dakin shi ba, sai da ya gama surprise breathing Sannan ya sake lekawa cikin dakin, sai gani yayi kudin yayi multiplying, idanuwa ya zaro kaman zasu fito waje saboda yanda gabanshi ke faduwa, this time shiga dakin da babu wajen saka kafa yayi Don ko Ina dakin kudine, da sauri ya maida Kofar ya rufe, yana nan tsaye kudi ya Kara appearing, ihu ya saki yana cewa "Money..." Da karfi sai kuma yayi saurin rufe bakinshi kar ajishi, Allah ya taimaka da akwai hasken nepa so he can see clearly, zama yayi gabanshi na faduwa, sai kallon kudin da ke multiplying kawai yake, the money is too much, jiki na rawa ya dauki wayarshi ya kira number usman, ringing biyu usman dake chan yana tunanin who he's first victim will be yayi piçking, "Usman nayi kudi...kudi everywhere..usman zo kaga ainahin kudi...original money..." Safwan Yafada kaman sabon shigan mad person, "Am coming..." Usman Yafada atakaice Sannan ya katse wayar, safwan zama yayi kan kudin yana debo da both hands dinshi, "Welcome to the world of classy people...na shigo gari...na shigo gari...you better watch your back..." Yafada yana zufa, more money was still coming, after kaman minti biyar yaji murya from nowhere ance "Your sacrifice is accepted...welcome to the world of fame..." Yaji maganar kaman daga sama, ko kadan bai wani razana ba, some of the money is not Nigeria currency, ya dai San dollars but sauran bai San ko na wanne countries bane, da akwai at least 5 different currencies wajen, sai ware idanuwa kawai yake yana ganin he's a rich man already, duk bag dinshi ya dauko  ya bude su, kudin ya fara kwasa yana zubawa amma more is still coming, har ya gama deban dukkan kudin ya cika two bags din amma still da akwai sauran kudi and still wasu da appearing, a sauri ya Mike ya fita zai shiga cikin gida sai suka hade da Inna, kallon yanda jikinshi ke rawa tayi amma she didn't ask what's wrong with him, "Inna Ina zuwa haka?..' Ya tambayeta gabanshi na faduwa Don he was thinking she heard he's screaming about money, kallon banza ta watsa mashi not minding yanda yake zufa and the guilt that  is written all over him tace ,"bakaji anyi rasuwa nan makota ba?..." Tafada Tana wuceshi fuuu kaman zata tashi sama, Dan tsayawa yayi ya bi Bayanta da kallo har ta bace mashi saboda yana tsoron kar ta shige dakinshi, sai da ta sha corner Sannan yayi saurin shiga cikin gida ya wuce inda Inna take ajiyan buhunna ya dauko Kato guda daya ya, yana kokarin komawa sister dinshi itama. Ta fito, kallon shi tayi from head to toe taga yanda yake zufa then jikinshi na rawa tace "yaya..lafiya..." Tafada Tana noticing abinda mahaifiyar su ta kasa ganewa saboda rashin lura, Dan murmushi ya saki yana goge face dinshi yace "Me kika gani?.." Ya tambayeta, kura mashi Ido tayi taga he's scaring her son dukda he's her brother and she loves him she can smell something fishy, "Nima bansani ba.,amma duk naga ka firgice..." Wani irin kallo yau watsa mata before saying "Ni mate dinki né da zakice na firgice...wai ubanme kike baki kwanta ba..." Ya tambayeta sounding so harsh, "Rasuwa akayi Ai...yaya habiba ta rAsu...." Tafada mash kaman zatayi kuka, bai Kara cewa komai ba ya fice daga gidan rike da buhu sister dinshi tabi bayanshi da kallo yana mamakin abinda yasa ya koma haka kaman wani sabon shigar mahaukaci, safwan na fita usman na zuwa, lokacin shadaya saura amma saboda rasuwa da akayi da akwai mutane saboda duk mutuwar yarinyar ya tada masu hankali sosai, inda mutane zasu maida hankali ga safwan da usman da nan take za'a gane something fishy is happening Don while some people where busy discussing abinda ya samu yarinyar su kuma suna ciki sun rufe kowa sai kus kus suke, "Wai ance yarinyar ta rasu..that means duk wacce mukayi amfani daita will not survive..." Inji usman, safwan ko sauraron shi baiyi ba sai kwace kudi yake yana zubawa a buhu, a ranar duk unguwar basuyi bacci ba sai very few da basu da human feelings, uwar yarinyar kam sai suma take Tana farfadowa because she can't believe her daughter is gone, safwan na tashi da asuba dukda sai 4 bacci ya saceshi yayi saurin duba buhun kudinshi da kuma bags yaga it's not a dream it's real, fita yayi yaga rana ta fito duk an shimfida mats  Kofar mahaifin yarinyar, da sauri ya fita ya shiga cikin gida, Inna na zaune tsakar gida ta bishi da harara har ya shige bathroom Tana hararanshi, yau ko irin gaisuwa daya sabayi mata Ta amsa a wulakance bai yi mata ba, fitowa yayi da bucket zai debi ruwa tayi saurin cewa ,"kull...kar ka kuskura ka debi wannan ruwan...yaushe rabo daka debo ruwa gidan nan?.. Kai Yanzu ka girma Ai..." Tsoki yaja ya ajiye bucket din, Inna ta bude baki tace "Ni kake jawa tsoki?.." Ta fada afusace Tana kokarin mikewa, da sauri ya bar compound din  Don yasan in har ya tsaya he can strangle her to death, da yana fushi amma na Yanzu ya linka na da, he easily get angry and in yayi fushi sai yaji he's becoming uncontrollable, "Da ka tsaya inci uwarka shege matsiyaci..." Tafada, yana jinta ya sake Jan tsoki yana cewa "Let's see..." Yafada yana shigewa dakinshi, wayarshi ya dauka ya Kira alhaji idris ya Sanar mashi abinda ke faruwa, "Zan aiko da mota anjuma a daukeka da kudin,ka samu waje kayi counting sai a samu gida ka saya yauyau din nan..." Ya fada mashi "Ok..amma za'a yi janaizar yarinyar...in an gama sai in kiraka..." Safwan ya fada mashi yana zufa, "Ok babu matsalar..." Ya amsa mashi, Kaya safwan ya dauka ya saka ya fito waje, bayan kaman minti ashirin da zamanshi aka fito da yarinyar tare dashi aka sallaceta aka kaita makwancinta, yana zaune wurin amsar gaisuwa yana Jin yanda mutane suka dinga cewa "Ai gamo tayi.,shiyasa babu kyau aiken yara mussanman mata bayan magrub..." Yaji suna ta maida yanda aka yi.. Yau bayan nana ta shirya in a sexy gown Wanda bai wuce 3k ba tayi rolling kanta ta zauna ta tsara makeup dinta da kanta ta fito tayi kyau sosai, bag dinta ta dauka ta fito Don daman Maryam ta dade da tafiya lecture kuma daman tunda suka dawo hostel basu taba tafiya school area tare ba saboda yanda nana ke behaving yana damun Maryam sosai amma ko advice ta bata sai ta datsa mata magana Wai Ina ruwanta, jiya ma haka bayan ta gama lecture ta dawo hostel ta dau wanka ta fita da Maryam ta tambayeta inda zata sai tace iska zata sha, haka ta tafi sanye da Kayan that's almost nothing,  kawai ita gurin ta taci kwalliyarta ko Allah yasa ta hadu da wani big boy, she's so much in love with fairytale life, she thinks kawai good looking, handsome, hot guy will come from nowhere and just marry her, or date her, yanda take yi a hostel Baka taba tunanin yar civil servant ce because ta kashe kudin upkeep dinta for wears. Tana fita ta kulle kofarsu, daya daga cikin matan da suka taba maganar ta nufota Tana cewa "Excuse me..." Ahankali nana ta juyo ta kalleta, "Hi.." Itama Ta amsa mata sounding nice, karasowa matar tayi tace "Yanmata ya kike?.." "Lafiya lau..." Nana ta amsa mata Tana ajiye keys a bag dinta, "Kawai I want to tell you tunda kika dawo hostel din nan I like you swag...dukda ke ba mate dina bace I will want us to be friends..." Matar ta fada, murmushi nana tayi Wanda ya sake bayyana beauty dinta "Amma anty nagode...na gode sosai..." Tafada Tana murmushi, "Yauwa..." Matar dake sanye sa jeans Wanda ya matse ta sosai  Sannan Tana sanye da just singlet kuma da ganinta kasan first class bitch ce, amma nana bata damu da yanda take ba, asalima she loves people with class da effizy, "Pls can I have your number? " Inji matar, "Eh mana..why not..." Ta amsa mata, hannu mata ta saka bayan Jean dinta ya dauko iPhone x da ke cikin aljihunta saka number nana Sannan Tayi mata flashing, yar small phone din nana yafara ringing ta Fiddo ta, "Wannan itace wayarka ko kina da wata?.." Matar ta tambayeta, "Itace wayata..." Nana ta fada mata Tana kokarin storing number  gira daya ta daga Sannan tace ,"store my name with big mama..." Inji matar, babu gardama tayi storing Sannan tace "Anty zan tafi...lokacin lecture ya kusa..." Nana Tafada mata, "Ok ba matsala.....zan kiraki bayan lecture...hope zakizo dakinmu?.." "Eh mana..." Inji nana, "Good...ayi karatu lafiya..." Big mama Ta fada mata Sannan ta juya itama nana ta tafi cikin ranta sai dadi take ji she's coming close to classy people, San ajinta ba ga Maza kawai ya tsaya ba , har mata indai suna da class tanason su. Habib né zaune da safe suna Shan koko da kosai da aka kawo masu daga gidan abban Fatima,  ya Lura har Yanzu he's mother is disturbed Don she don't talk much Sannan breakfast din ma Don ya matsa mata yasa takeci, grandmother dinshi ce ta fito da sanda Ta taka ahankali tazo ta zauna kusa dasu, sisters dinshi mikewa sukayi suka basu wajen " hindatu meye matsalarki..,na Lura tun jiya da kuka dawo ko maganar kirki bakiyi...kodai bakisan zama Dani?.." Tsohuwar Ta fada, da sauri mamanmu Ta girgiza Kai Tana cewa " aa ba haka bane...kawai banajin dadi né, ..shiyasa..." Ta amsa mata wearing a smile, "Tou Allah baki lafiya...modibbo Kai kuma tunda Allah yasa ka dawo gida sai kayi hanzari kayi aure...bamuson matasa suna zama babu aure...duk saaninka suna da yara da mata fiye da daya..." Tafada babu wasa, rufe fuska habib yayi kaman mace alaman yaji kunyar maganar da grandma dinshi tayi m cikin ranshi yana tunanin he wish yana iya aure in few days yasan ya rayuwar aure take kafin ya bar duniya, sallama akayi Fatima ta shigo, daga Kai yayi ya kalleta, dariya tayi mashi ta durkusa ta gaishesu, just that moment sai yayi tunanin inama zaa bashi Fatima, sai kuma yayi tunanin she's too young, "Yaya baba yace kazo..." Fatima ta fada mashi, sauran kosai a saka a baki ya Mike yana biye daita har suka isa Kofar inda abban Fatima ke tsaye, durkusawa yayi ya gaisheshi yau amsa Sannan yace "Ka gama kalaci mu Dan leka gona?.." "Eh na gama..." Habib ya amsa mashi, "Tou ka tashi mu tafi...zan nuna maka gona kaine..." Ya fada mashi, ahankali habib ya Mike suka dinga tafiya, sai da suka kusa hour guda suna tafiya Sannan suka isa gaton gona, "Wannan gonar na mahaifin mu né wato kakarka,...duk shekara Ina bada hayarta Ana noma amma tunda Allah yasa ka dawo gida sai ka dinga nomata..." Idanuwa Habib ya zaro saboda farin ciki yace "Kawu kai fa...ai wannan wajen yayi mani girma..." Habib Yafada wishing that he will be alive to stay with those happy people, "Kar ka samu damuwa...ai da akwai gonakai da dama...kadai in kana da karfin noma kayi mu gani..." Yafada cikin zolaya, dariya habib yayi sai kuma yayi shuru kaman Wanda ya tuna wani Abu, "Menene matsalar modibbo..naga yanayin ka ya Chanza..." Ya tambayeshi, ajiya zuciya Habib ya saki Sannan yace "Kawu Dan Allah ko ban nan ka kula da mamanmu...shiyasa na maido maka su..." Yafada cikin sanyinmurya, ahankali abban Fatima ya kalleshi yace "Bangane ba..Ina zaka?.." Ya tambayeshi sounding very confused, "Aa babu inda zani kawu...amma Dan Allah ko da tafiya tazo na gaggawa ka taimaka min ka kula dasu...nasan Kai adaline kuma duk inda nake nasan zaka kula dasu sosai...nidai kawu Dan Allah Dan annabin rahama kar ka bar mamanmu ta sha wahala, nasan su Aliya matanesu aure zasuyi..." Abban Fatima sakin baki yayi yana kallon shi saboda yanda yake magana har tsoro ya fara bashi, "Nifa ban gane ba..Ina zaka?.. Ko ma inane Ai tunda Baka dade da zuwa ba ka Bari ka huta tukunna..."ya fada mashi, "Kawu..." Habib ya sake kiranhi kaman zaiy kuka, ahankali abban Fatima ya daga Kai ya kalleshi tare da amsawa "Dan Allah kawu da gaske nake..ka kula da mamanmu..." Ya fada hawaye na taruwa idonshi, "Ikon Allah..tou naji....mu koma gida...ka fara bani tsoro..." Inji abban Fatima, "Kawu...Dan Allah ... " habib Bai karasa ba abban Fatima yace "Ya isa...YaNzu mu koma gida..." Yafada mashi atakaice,  ajiyan zuciya habib ya saki Sannan ya biyoshi tunani yake ko ya fadawa kawunshi ya saida gidansu kuma yanda yana da kusan 420k amma yana tsoron kar ya nemi kudi ciki, kawai tunani yake kawai zai bawa mamanmu kudin ta rike wajenta if anything happens to him she should use it to take care if herself and his siblings, suna Dan taba hira suka isa gida, lokacin an gamawa Fatima awara sun fito ita da abokan Sanaar ta su habib suka dawo, "Fatima talla zaki?.." Ya tambayeta while shi dad dinta ya shige cikin gida, murmushi ta saki da innocent face dinta tace "Eh yaya modibbo...ko in Baka kaci..." Ta tambayeshi Tana dauke robar, ahankali ya girgiza Kai yana cewa "Ai ban dade da cin kalaci ba...kawai adawo lafiya..." Ya fada idanuwanshi cikin nata sai dai ita bata kura mashi ido for a long time "Yaya kaci kaji in yayi dadi..." Tafada mashi Tana ajiye robar, abokan tafiyar ta tsayawa sukayi suna kallon habib saboda dukda in town shi talakane yafi mazansu na nan haduwa nesa ba kusa ba, he's cute daman and ga height he's complexion is not too dark and not too bright, "Allah Fatima ki barshi...zaki dade baki dawo ba?.." Ya tambayeta sounding concern, "Aa..bayan laasar zan dawo..." Tana zuba manyan awarar cikin Leda, "Ina kuke zuwa talla?.." Ya sake tambayan ta yana kallon hannunta dake cikin robar awarar ta, "Tashan marabar kano..." Wata daga cikin yanmatan ta amsa mashi, sai lokacin ya tuna da akwai wasu wajen, murmushi ya sakarwa wacce Ta amsa mashi, mikewa Fatima tayi ta mika mashi awara Tana cewa "Yaya gashi..." Ahankali ya girgiza mata Kai yace "Wannan yayi yawa...ki rage..guda uku kawai yaisa..." Ya fada mata, Dan turo baki tayi Wanda yasa habib Dan kallon ta sosai, tunda yake bai taba yi mata kallon minti daya ba sai yau, she's such an angel in disguise, "Yaya Ai ba kai kadai bane a cikin gida...kawai ka tafi dashi..." Tafada Tana mika mashi, yanda ya kura mata Ido yasa tayi saurin dauke kanta, su kuma kawayenta sai kallon shi suke, mika mashi tayi kanta kasa ya mika hannun ya amsa ya hada da hannunta tayi saurin janyewa, yar jikinta na rawa ta dauki robar awarar suka tafi, sake juyowa yayi yana kallon ta, itama juyawa tayi Tana he's still standing staring at her back, murmushi ya sakar mata tayi saurin dauke kanta. "What are you doing..you have few days to die kuma kayi tsaye kana kallon mace..." Zuciyar shi Ta fada mashi, ajiyan zuciya ya saki yace "Oh Allah...one more chance pls...kar ka Bari mushirikai su samu galaba Kaina oh Allah...rabbi saboda tsoron ka naki bin hanyarsu ta banza...rabbi stand for me where I have nobody, be my Guadian...protect me from their evil eyes...ya rabbi don't lead my friends astry...." Yafada yana tafiya rike da ledar awarar da Fatima ta bashi, cikin kakarsu da suke ya shiga rike da ledar, sallama yayi mamanmu ake zaune tayi tagumi Ta amsa mashi, siblings dinshi na zaune kusa daita duk faces dinsu babu walwala da alaman duk wurin baiyi masu ba, ahankali ya zo ya zauna ya ajiye masu ledar awarar sisters dinshi suka dauka suka bude suna ci, "Ku dan bamu waje..." Habib ya fada masu, mikewa sukayi suka shiga dakin da kayanshi suke. "Mamanmu..." Habib ya Kira mahaifiyar shi tare da Kama mata hannu, ahankali ta daga Kai ta kalleshi, "Mamanmu kiyi hakuri...banason ranki ya baci...Wallahi mamanmu kome nayi Don ke nayi...mamanmu banason in zama danda duniya zasuyi Allah wadarai da haihuwata da kika yi...mamanmu ki saki jikinki Dan Allah..." Yafada mata, "Modibbo ni ka fadamin abinda ke faruwa...Wallahi hankalina sai fi kwanciya in kin fadamin..." Ahankali ya girgiza Kai yana cewa "Mamanmu in na fada Maki mutuwa zanyi...mamanmu Dan Allah ki bar tambayata...kawai ki yi min adua kamar yanda kika Saba don ko Yanzu nasan aduar ki ce yasa na dawo gareki lafiya...kinji mamanmu..." Ajiyan zuciya mahaifiyar shi ta saki tace "Ina kuka je Dan Allah..." "Mamanmu Dan Allah ki bar tambayata...kiyi min alkawarin bazaki Kara tambayata ba pls..." Yafada yana kokarin kuka,, ahankali ta daga mashi Kai, murmushi ya saki yana goge hawayen da suka taru eyes dinshi yace "Mamanmu ki saki ranki...kindai San bazan taba yin Abunda zai bata maki ba...mamanmu Dan Allah ki dingayi min adua..." "Modibbo sai dai in Kara..amma kullum cikn yi maku adua nake...kullum fatana Allah ya tsaremin ku a duk inda kuke..." Tafada Tana rike da hannunshi, "Nagode mamanmu...inda za'a bani damar dawowa duniya da kuma damar zabar mahaifiya..Wallahi mamanmu bazan zabi kowa ba saike...kin chanchanci yabo mamanmu...nagode mamanmu..." Mamanmu fashewa tayi da kuka Jin yanda habib ke magana, ahankali habib ya daga hannunshi ya Dora kan face dinta yana cewa "Dan Allah mamanmu kar kiyi hawaye..." "to ka bar wannan maganar da kake..Wallahi kashe min jiki kake..." "Tou na daina mamanmu...bazan Kara ba...kawai kiyi min aduar kar wani Abu ya same ni Dan Allah..." Yafada yana hawaye, mamanmu sumbatar hannunshi tayi tace ,"modibbo indai a wannan cikin nan nawa ka zauna wata tara...tou babu abinda zai sameka sai da yardar Allah ....babu Wanda yaisa ya cutarmin da Kai muddin Allah na amsar rokon bayinsa....yanda bana cikakken bacci saboda yarana babu wani azzalumi da zai cutar dakai...kaji kou ka kwantar da hankalinka..." Tafada still shedding tears, rungume ta yayi yana kuka, he's feeling nobody will step into inda yaje ya rayu without doing what they wanted him to do, "Mamanmu Ina sonki da yawa...banason rabuwa dake..." Ya fada cikin matsanacin kuka, "Ba zamu rabu ba sai lokacin da Allah ya kaddara...Sannan bana fatan binne da sai dai  da ya binne ni..." Tafada Tana Shafa bayan kanshi, saida yayi kuka ya koshi Sannan ya daga Kai daga shoulder dinta yana goge swollen and red eyes dinshi, mikewa yayi ya shiga dakin da yake, yana shiga ya cikaro da wannan same yard da zoben kan mat daya kwana, afirgice ya koma gefe daya but did not come outside Don kar ya sake tadawa mom dinshi hankali, aduar ya farayi, sai da ya Kai  karshen aduar ya tofa kan Kayan nan take sukayi disappearing, kan tabarman ya zauna yana tsinewa alhji idris daya saka a wannan matsalar, ajiyan zuciya ya saki yana aduar Allah ya kare su safwan Don shi duk ya da yake tsoron kar su kasheshi hankalinshi yafi tashi in tuna da su safwan, yasan in har sun yi yanda suka sasu rayuwar su will be one of misery,  bag dinshi ya dauko ya bude ya dauki sauran kudin ya fito, wajen mamanmu ya dawo ya Kama hannunta Sannan ya Dora sauran kudin cikin hannunta tare dacewa "Mamanmu...ga sauran kudin...nasan kin iya Sanaa...ki..." Bai karasa ba ta watsa mashi harara tare dacewa "Kana hauka né?.. Ya zaayi ka dauki kudi ka bani alhalin kaine tamkar uba ga yanuwanka?.....ni me zanyi da kudi in har kana fita ka kawo?.. Dan Allah ka rike su ka juya Allah ya sa masu albarka..." Mamanmu Ta fada Tana maida mashi kudin, idanuwa ya lumshe hawaye na taruwa yace "Mamanmu naji...amma ki rike wajen ki har nan da sati biyu sai ki bani..." Yafada hawaye na gangarowa daga idanuwanshi, "Aa Kai dai ka rikesu..." Tafada Tana mamakin why he's like this, "Mamanmu Dan Allah ki rikesu...nan da sati biyu kin bani..sai in nemi abinda zanyi dasu..." Yafada cikin kuka, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...modibbo Dan Allah meye haka?... Meke faruwa Dan Allah?.." "Mamanmu kinyi min alkawarin bazaki sake tambayata ba...nidai kawai ki rikesu .zan amsa in lokacin danace maki yayi..Ina and tsoron in kashe su..." Yafada yana goge face dinshi, "Modibbo nasan Baka da kashe kudi...amma tunda ka nace in rikesu kawo.." Ta fada Sannan Ta amshe kudin daga hannunshi, Yanzu ya zaayi muci abunci...tunda dai kasan ba kullum zasu cigaba da bamu abinci ba..." Mamanmu tayi adding, "babu matsala..zan amshi dubu goma Inje wajen kawu sai yasa a rakani kasuwa in sayo Kayan abinda zamuci..." Yafada mata, dubu ashirin dake kan kudin ya amsa ya fara counting mamanmu tace "Dan Allah ka rike wannan koda zaka bukaci wani Abu..., " Ta fada mashi m bai Kara cewa komai ba ya tura cikin aljihunshi, ya Mike ya fice daga yar karamar gidan. Safwan na dawowa daga inda aka Kai yarinyar makwancinta ya shiga dakinshi ya debo kudi masu uban yawa Sannan ya turasu cikin aljihunshi ya fita daga cikin dakin ya maida kofa ya kulle, cikin gida ya shiga ya tarda Inna na hura wuta while sister dinshi Tana wanke wanke, hannu ya saka cikin aljihunshi ya debo wannan kudin da bai sani ko nawa né ba ya mika mata, da sauri ta daga Kai tace ,"ya uwa Dan albarka...ko kaifa,.." Ta amshi kudin tana mikewa, "Ki dafa abunci ki Kai gidan rasuwa...zan fita..." Yafada mata, bata fuska tayi tace ,in na dafa abinci cikin wannan kudin ai sun kare,.." Tafada alaman she don't want to cook from the money, idanuwa yayi rolling Sannan ya sake saka hannu cikin aljihunshi ya debo wasu kudin yace ,"ya isa ko a Kara?.." Ya tambayeta Kai tsaye, da sauri ta sake amshe kudin Tana cewa "Nayi maneji..." Tafada kaman kudin basu isheta ba, "yaya wannan kudin haka kaman banki?.." Kanwarshi tafada mashi, daure face yayi baice komai ba ya fice daga gidan, bai Kara cewa komai ba ya fice daga cikinshi, what he saw scares the hell out of him, habiba ce ya gani tsaye cikin dakinshi sanye da Kaya fari tas from head to toe ihu ya saki da karfi yana fita daga dakin da gudu. Shima usman was successful wajen kiran wata cousin dinshi yayi yace tazo zai aiketa, the same thing da safwan yayiwa wannan yarinyar shima yayi mata.11💜💚💛❤️💙 Sirrin wasu gayun 💜💛💙💚❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣1️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do you owe me. Karki karanta baki biya ba Don in kin karanta kin biyoni Dedicated to my anty. May all the good things comes your way.ameen Da ihu safwan ya shiga cikin gidansu mutane dake zaune waje kalleshi sukayi amma dayake taki daya yayi ya shiga gida babu Wanda yasan if he's really shouting ko kuma kawai kunnen su né, Inna dake zaune Tana arranging kudin da safwan ya bata Don tasan exact amount din tayi saurin daga Kai ganin mutum da gudu, da sauri itama ta Mike tana cewa "Biyo ka akayi?.." Ta fada Tana kallon zaure ko zata ga mutum amma ba komai, safwan dake nishi saboda tashin hankali sai leka Kofar waje yake, "Na shiga uku..." Ya fada cikin tsananin tashin hankali, sister dinshi rikeshi tayi yana tambayar "Yaya lafiya..." Ta tambayeshi itama Tana kallon waje, Inna ma Tana gama leko zaure taga babu kowa ta juyo gareshi Tana cewa "Nace ubanwa ya biyo ka?" Ta tambayeshi sounding so angry, nishi kawai safwan yake saboda tunda aka haifeshi he has never been this frightened, '"Wai Dan ubanka bazaka fadi abinda ke damunka ba?.." Ta daka amshi tsawa, sister dinshi rikeshi tayi Tana cewa "Inna ki bishi a hankali mana...baki ganin ki magana bai iyawa..." Bata karasa ba Inna ta dungureta a goshi Tana cewa "Dalla rufemin baki ..." Ta fada Sannan ta sake juyawa ga safwan da har lokacin idanuwanshi Kofar shiga gidan yana ganin kaman zaiga habiba, "Wai ba da kaineke ba.." Ta daka mashi tsawa, ko jinta baiyi balle ya amsa mata, nishi kawai yake, tsoki Inna taja ta koma baya ta zauna ta inda take in the first place ta cigaba da counting kudi ta hankalinta jwnace, jiki na rawa safwan ya koma ya zauna nan kasa sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, yanda ya zaro idanuwa is a thing that calls for concern amma Inna zama tayi Tana  gyara kudin Tana counting kaman ba danta bane zaune duk ya fita hayyacinshi, ahankali sister dinshi ta durkusa ta Dora hannu a shoulder dinshi yayi saurin Jan baya yana kallon ta, alaman he's frightened of her touch "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun yaya Dan Allah me ya faru... Gamo kayi?.." Ta tambayeshi cikin kulawa, Inna daga Kai tayi ta kallesu ta saki tsoki ta maida hankali kan abinda takeyi, safwan kallon sister dinshi yayi da red eyes dinshi ya ce "asiya..." Ya Kira sunan ta kaman bashi ba, "Naam yaya..." Ta amsa mashi hannunta kan shoulder dinshi, "Dan Allah dauko min wayata..." Yafada still panting, "Yana Ina?.." Ta tambayeshi, "Dakina..." Ya amsa mata atakaice, mikewa yarinyar tayi ta shiga ciki ta dauko hijab dinta daga cikin daki Sannan ta Kama hanyar waje, har ta Kai bakin zaure safwan ya tuna da da kudin dake dakin sai yace "Minti daya na baki kidawo...wayar Tana kan katifata,...in kin dauko ki kullemin Kofar..." Yafada mata, Inna daga Kai tayi ta kalleshi tace "Ko ma meke damunka kanka kadai zai kare..." Tafada mashi Tana kallon yanda ya susuce, daure fuska yayi tare da kauda kanshi gefe, bayan kaman minti daya da rabi yajita shuru, "Asiya!!!" Yafada da karfi kar taje tayi mashi bincike, sake kallon shi Inna tayi ta Galla mashi harara ya dauke kanshi, da sauri asiya ta fito rike da wayar ta kulle Kofar ta shigo cikin gidan "Dan uwarki me kika tsayayi cikin dakin?" Ya daka mata tsawa "Kai dai atakaice so kake ka zageni kou?.." Inna ta fada sounding angry, ko kallon inda take baiyi ba yacigaba dacewa "Baki jina da uwarki?.." Ya sake daka mata tsawa, rawar jiki asiya ta  farayi Don tunda take bata taba ganin yayanta haka ba, Inna kam Kama baki tayi Tana salati, "Yaya mukullin na nema.." Asiya Ta fada jikin cracking voice, harara ya watsa mata tare da Inna Sannan ya mika mata hannu yana cewa "Kinga kowa dakin?.." Ya tambayeta, sauri ta girgiza mashi Kai Tana takowa ta ajiye wayar da makullin dakin a hannunshi Sannan ta juya, har lokacin bata daina tunanin halin safwan ba, tunda suke dashi bai taba zaginta ba sai yau, Sannan bai yarda ayi zagi a inda yake amma yau sau gashi yana Burma  mata zagi, Dan juyowa tayi ta kalleshi suka hada Ido ya zaro mata idanuwa tare dacewa "What?.." Ya sake daka mata tsawa, bata San yana da manyan idanuwa ba sai yau, yanda ya zaro idanwaun tamkar zasu fito waje, da sauri ta dauke kanta gabanta na faduwa, Inna girgiza Kai tayi Tana watsa mashi kallon haushi da takaici, number alhaji idris yayi dailing yana mikewa domin shiga dakin Inna, yana kaiwa bakin Kofar ta tayi saurin cewa "Wallahi kar ka sake ka shigar min dakin Dan ubanka..." Ta fada a fusace, baki ya tabe ya juya ya shiga dakin su asiya ya zauna kasa yana jiran alhaji idris yayi piçking calls dinshi, har ta tsinke bai daga ba, tsoki safwan yaja yana cewa "Dalla banza pick up..you just got me messed up..." Ya fada yana sake dailing number dinshi, saida ta kusa tsinkewa Sannan alhaji idris yayi piçking "Alhaji I saw the girl I used..." Ya fada voice dinshi na rawa, dariya alhaji idris yayi Sannan yace "Relax..wannan ba wani Abu bane...dole tayi hunting Dinka..." "Inna lillahi...you have finished me,,,.you know spirit will hunt me amma you don't bother to tell me...now what am I going to do..." Yafada cikin tsananin tashin hankali Sannan yana maganar a cikin harshen turanci don kar kowa yaji, "I said you should relax..." Alhaji idris ya fada sufwan bai Bari ya karasa ba ya daka mashi tsawa dacewa "The hell I should relax...am telling you i saw a ghost and busy telling me to relax..." Yafada cikin ihu Wanda yasa Inna da asiya kallon junansu, "Kai stop shouting at me...kar ka Kara..." Alhaji idris Yafada sounding angry, idanuwa safwan yayi rolling Sannan yace "Sorry..am disturbed that why..." "then ka jira kaji abinda zance maka...she will go away...but if you keep on getting scared you might run mad..." Idanuwa safwan ya zaro Jin an ambaci madness "You have finished me,,," Safwan Yafada yana kokarin kuka, "Haba just relax..." Harara safwan ya watsawa wayar yana kokarin maida hawaye dake neman zubo mashi "Show you don't care about her...It's what will show you're ready to be in the brotherhood,...ba'a bukatar matsoraci..it's meant for real men..so just act as if you don't care about her,..." Inji alhaji idris "We're talking about ghosts here...how can I be a man with a ghost..." Yafada yana Danasanin yin Abunda yayi "If you're not scared of her she will go away...remember the enjoyment with money in our possession...remember the classy things you can do with money...and on the other side remember where you will be sleeping if you run mad...so the choice is yours..." Yafada mash yana kokarin katse wayarshi safwan yayi saurin. Cewa "Anymore surprise?.." Ya tambayeshi "No...it's only the first one...daga ita no one will hunt you ever again..." "ok...then when will you send a driver..." Safwan ya tambayeshi "Later in the night..." Ya amsa mashi atakaice Sannan ya katse wayarshi, safwan lumshe sai hawaye, at a moment sai yaji kaman an cire mashi yanar face dinshi, he was reflecting on abinda yayiwa habiba, then the other second the thinking was over, goge face dinshi yayi yana cewa "No to poverty..I absolutely no to poverty...i will never again go backwards..." Yafada face dinshi kaman bai taba dariya ba, sai da ya tabbatar ya goge face dinshi, Sannan ya Mike yau fita daga dakin,. A compound kam ko kallon fuskar kowa baiyi ba balle yaga irin kallon da Inna take mashi, Dakinshi ya koma yana faduwar gaba amma he has promised himself never to be scared again with confidence ya bude Kofar ya shiga ciki she was still there, ko faduwar gaba baiyi ba ya dake ya nufi inda daya daga cikin bag daya saka kudi yaje ya dauki daya, spirit din habiba was still standing by wishing she can revenge what he did to her, ficewa yayi daga cikin dakin ya maida Kofa ya kulle, hanyar gidansu usman yaje ya tardashi zaune yayi tagumi yana jiran shima ya fara ganin alert, yana ganin safwan yayi saurin cewa "Ina zaka..." Ya tambayeshi, "hutawa..." Ya amsa mashi atakaice, "Muje tare...nidai nayi da murja tun dazun Ina jira babu alert..." Dariya safwan yayi yace "Muje tare mana..." Da sauri usman ya Mike ya sake Kaya suka fita daga unguwar. Habib né zaune gaban kawunshi yana cewa "Kawu Dan Allah Ina néman inda ake saida Kayan abinci..." Bai karasa ba kawunshi yace "Ai Ina da hatsi da masara a rumbu...kawai abinda zaku bukata sai yan shinkafa da sauran yan Kayan da ba'a rasa ba..." Abban Fatima ya amsa mashi, idanuwa Habib ya lumshe yana sakin ajiyan zuciya, he feels so relaxed saboda yasan kawunshi bazai bar mamanmu ta wulakanta ba, hannu ya saka cikin aljihunshi ya dauko 5k ya bashi, surprise look kawun yayi mashi Sannan yace "Wannan na meye?.." Ya tambayeshi "Ai kawu kyauta ce daga gareni...kawai ka amsa .." Ahankali kawun ya girgiza Kai yana cewa "Ka ajiye duk abinda kake dashi,,,nasan Baka da karfin noma..Don haka in lokacin noma yazo sai Kayi da kudin ka..." Kawunshi ya fada mashi, ahankali habib ya Kama hannunshi ya Dora kudin "Kawu ka rike wannan...ai in Allah ya amince in lokacin yazo bazai gagaremu ba..." Yafa mashi cikin natsuwa, abban Fatima kurawa Carbon copy din elder brother dinshi yayi yace "Allah ya saka da alkhairi ya tsareka...nagode..." Yafada mashi yana tura kudin a aljihunshi, "Haba kawu..Don Allah bai kawo aiki bane ba...inda Ina da aiki Ai nauyn ka rataya zaiyi a Kaina..." Habib ya fada cikin sanyinmurya, "Ai nauyina bazai rataya a kanka ba.,tunda kaima iyali zakayi..wai bari in tambayeka...anyi maka baiko da kowa a birni?.." Ya tambayeshi, sadda Kai kasa habib yayi Sannan ya girgiza Kai, "Tou nan mu bamu Bari matasan mu su zauna haka nan...Don haka sai ka fara néman yarinyar da zaka aura a garin nan...in Allah ya yarda bazai gageremu ba..." Ya fada mashi, murmushi kawai habib yayi thinking inama he has long way to go da babu abinda zai hanashi auran Fatima his cousin sister, amma Yanzu it's to late for him, tunawa yayi da life ambition dinshi tare da su safwan, they all wanted to make it, suna ganin in har Allah yasa suka gama karatu lafiya Allah zai dubi alamransu ya basu aiki Mai kyau amma aa, Allan's way is always different from man's way, "naji kayi shuru..Kodai duk garin nan babu wacce tayi maka?.." Da Sauri habib yace "Aa kawu..kawai Ina tunanin me zan bawa mata tunda bani da aikin yi..." Bai karasa ba kawunshi yace "Ai indai nan kake abinda zaka bawa mata bazai gagareka ba, sai dai in halin yan binni na kar ya zakayi amma mu nan abinci ba matsalar mu bane...kawai indai da gaske kake nan zaka zauna damu dole ka nemo mata Kayi aure..." Kawunshi ya fada mashi, shuru yayi wani Abu nayi mashi yawo a Kai, kawai he's thinking what if he could get married before ya mutu, yasan it takes only one sex to have a baby, what if he's lucky ya sa matarshi ciki kafin ya mutu, at least he will have a linage, "Ai kawu ko yau Allah yasa na samu wacce nake so zan aura...sai dai bani da kudi kuma da wuya  su yarda su bani yar su tunda bani da komai..." Bai karasa ba kawunshi ya saki dariya yana cewa "Jairi...tou ka kwantar da hankalinka..mu nan ba sai Mai kudi ake bawa yarinya ba..kawai munfi duba asalin mutum, inda mutum Mai asaline shikenan ..." Da sauri habi yace "Kawu ko nan da sati guda nakeso zaayi auren?..'" Ya tambayeshi gabanshi yana faduwa all he wants to hear is yes, "Eh mana..indai an San asalinka ko yau kace kanason yarinya Baka zaayi iyakan ba Lallai ayi mata abubuwa kaman yanda ya Kama ba..." kawunshi ya fada mashi, ajiyan zuciya habib ya saki yana cewa "Tou kawu misali in inason auren Ina zan ajiyeta tunda bani da gida?.." Ya tambayeshi sounding so anxious, yar dariya kawunshi yayi before saying "Ga dakuna nan har guda biyu Wanda babu kowa a gidan gwaggo?..ai sai a gyara maku...ni burina a Yanzu shine kayi aure..." Kawunshi Yafada sounding so friendly Don yanda ya natsu yana hira dashi tamkar wasu friends, ajiyan zuciya habib ya saki Sannan yace "kawu..." Ya Kira shi voice dinshi na cracking, "Naam modibbo,..." Ya amsa mashi cikin natsuwa "Indai zaayi mini aure nan da sati daya na amince..." Yafada kan shi kasa, dariya shakiyanshi abban Fatima yayi Sannan yace "Alhamdulillah...amma meyasa kakeso nan da sati daya?.." Ya tambayeshi, an Shafa bayan Kai habib yayi not knowing what to say, kawai sai abban Fatima yace "Na gane...a matse kake kou?.." Yafada mashi yana dariya, da sauri habib ya rufe face dinshi yana cewa "Aa kawu..kawai dai.." Bai karasa ba yace "naji ba sai ka fadamin ba..Yanzu gaya mun...wa kakeso a wannan kauyen tamu?.." Ya tambayeshi, "Ai kawu ban San kowa ba...sai..." Sai kuma yayi shuru, "sai wa?.." Kawunshi ya tambayeshi, "Kawai dai kawu a bar maganar..." "Aa bazaa Bari ba...kawai ka fada..ko yar sarkin garin nan ce sai naje na nema maka aurenta..." Ya fada mashi with confidence, "Hmmm kawu Ai ba sai an je wani wajen ba..." Yafada mashi trying to make him understand amma the dullard man bai gane ba, "Abin dai ya zama shiririta...in ba'a je waje ba Ina zaa samo maka matar aure?.." "Ai kawu...ni kawai..." Sai kuma yayi shuru because it feels so heavy, "Kawai me..Dan Allah kayi magana kaman namiji mana..sai magana kake kaman yanmatan amarya..." "Fatima..." Habib ya katseshi dashi kanshi kasa,abban Fatima Jin ya ambaci Fatima yasa yayi kasake kaman Wanda ruwa ya cinye, sai chan yace "Amma Kai sakarene Wallahi..." Habib lumshe idanuwa yayi cikin ranshi yana tunanin Allah bai yarda ba kenan "Yanzu Fatima ka tsaya yiwa kame kame?.. Kai da yaruwarka?..." Ajiyan zuciya habib ya saki yana dafa chest dinshi, "Ai auren Fatima saidai Kai ka Hana wani amma ba daina Hana ka ba...Maza tashi kaje ka fadawa mahaifiyar ka yanda mukayi da Kai..ni kuma zan je wajen Mai unguwa mug magana..." Bai karasa ba Habib ya  Mike jikinshi na rawa, da sauri a zagaya ya shiga cikin gida, gani yayi babu mamanmu cikin compound sai ya bita har daki, yana shiga ciki ya fada jikinta yana dariya sounding so happy, tureshi mamanmu tayi sai yayi saurin rufe face dinshi kaman mace, "Ikon Allah...Kai kuma meye haka .." Ta tambayeshi Tana kallon yanda duk ya rufe face dinshi ruf, "Mamanmu albishirinki..." Yafada still not opening he's face, kallon shi tayi from head to toe tace "Goro..." Ta amsa mashi duk hankalinta kanshi, Dan bude idanuwa yayi yaga she's looking at him "Tou mamanmu ki bar kallo na mana..." Ya fada mata yana turo mata baki, sauke idanuwa tayi tace "Na daina kallonka..." Ta fada mashi kanta kasa, "Kawu yace...yace...hujmmm.." Yafada Sai kuma ya kasa magana, yanda yake behaving kana iya rantsewa bai taba Shan inuwar ceiling na university ba but he's doing it purposely to please he's mother, yasan Abunda take so, Tana son kunya sosai, "Dan Allah modibbo me kawu ya fada maka?.." Ta tambayeshi "Cewa yayi hummmm...yace zaiyi..." Sai kuma yayi shuru, baki mamanmu ta tabe ta juya ta kwanta Tana cewa "In ka gama hmmmm ka fadamin..." Tafada mashi atakaice, "Mamanmu yace ..zaiyi mun aure nan da sati daya..." Yafada idanuwanshi duk waje waiting for her reaction, da sauri ta Mike zaune Tana cewa "Da gaske kake?.." Tafada sounding so happy for her son Don Tana daga cikin iyaye masu shege so suga jikokinsu, "Eh mamanmu...yace ya bani Fatima...."yafada looking at her face, "Alhamdulillah...gurina zai cika...Allah nagode maka...Ashe dawowar mu kauye alkhairi né...Allah nagode maka..." Tafada cikn excitement, da sauri ta Mike Ta nufi inda ta boye kudin da ya bata ta daukosu ta mika mashi Tana cewa "Modibbo gasu ka rike..." "Aa mamanmu..kawai bani Dari da hamsin ka rike sauran...." Ya fada mata, "aa ka rike rabi..." Bai Kara yi mata gardama ba ya amshi bundle din 1k guda biyu. "Mamanmu yace zaa gyara wancan dakuna..." Yafada yana nunasu ta window, "Kaidai ga kudi hannunka..kayi duk abinda ya kamata.." Mikewa tayi ta bar dakin zuwa dakin gwaggo Don fada mata abinda ake ciki, Tana zuwa ta zayyana mata komai sai taohuwa ta kama guda saboda farin ciki. Suna fita bakin titi zasu hau adaidaita sai ga mota ta fito daga gidan alhaji Ibrahim, wannan yanmatan gidan alhaji ibrahim zaa Kai school, safwan kallon su kawai yake hannunshi rike da bag din dake shake da kudi Wanda duk Wanda ya gani sai yayi tunanin Kaya né, "Dan Allah ka rage wannan kallon mana..." Inji usman, baki safwan ya tabe yana aiyana abubuwa da dama cikin ranshi, he has many things to do, the number one abu is learning how to drive a car, then followed by buying a gigantic house sai finally abinda yake tunani shine koyawa mutane da dama hankali, he has so many things a cikin kanshi, adaidaita usman ya tsaida Sannan safwan yace "Malam kasan wani babban gidan Kaya inda ake saida Kayan gayu cikin garin nan?.." Safwan ya tambayeshi feeling proud "Eh mana...sosai ku shigo..." Inji Mutumin, adaidaita suka shiga akayi cikin gari dasu, wani makeken stores da ba kowa da kowa ke shiga ba Mai adaidaita ya kaisu shima ba Don ya taba shiga ba kawai dai yana wucewa wajen sometimes and he knows it's for rich people, boutique din ba nakowa da kowa bane, yana ajiyesu safwan ya bude wan bag ya dauko 5k ya mika mashi, godiya Mutumin Ya dinga yi su kuma suka shige without saying a word, baki suka bude suna kallon wannan wajen , da sauri wani matashi ya taso Wai zai amshi bag dake hannun safwan, janye bag din yayi still looking at the place, babu wasting of time suka yi shopping kusan 500k for both him and usman  Kayan suka fita dash suka samu wata adaidaita sukace ya kaisu the biggest hotel a gari, shidai Mai adaidaita Bristol ya kaisu suka biyashi, wurin reception sukaje safwan yayi masu booking manyan dakuna guda biyu for a whole week, the thing is kudin dake cikin bag din bai karewa, tamkar suna multiplying, kowannensu dakinshi ya shiga sukayi wanka suka Chanza, no body will say they're from poor families, Don Kayan da suka saka ya amshesu sosai especially safwan dake sanye da carton color combat trouser da navy blue long sleeve, babu Wanda zai gansu ya yarda suna da hannu in any evil thing, restaurants suka shiga sukaci abinci, relaxing safwan yayi yana kallon wasu yanmata guda biyu dake zaune da wani classy dude suma suna cin abinci, biting lips safwan yayi yana kallon bayan wuyar daya daga cikinsu dake sanye da doguwar Mai show me your back, kusan Rabin bayanta a waje yake sai cin abuncin ta take in a classy way, "Kai wallahi kanason zama na mamajo..." Inji usman dake kallon yanda safwan ya kurawa yarinyar Ido, "Me yafi Raina...I have done worst in my life...so kawai all I need is pleasure..." Yafada idanuwanshi kan yarinyar, dariya kawai usman yayi yana cewa "Ni kawai gurina in koma gida in ga millions..." Yafada yana dariya, dariya safwan yayi yana cewa "I need that girl..." Yafada sounding so naughty, "Ai she's together with another man..." Usman Yafada mashi, gira daya safwan ya daga yana cewa "Indai she's not he's wife shikenan..." Yafada yana mikewa, "Ina zaka?.." "Just watch me..." Yafada mashi atakaice ya nufi table da suke, cikin kasaita ya isa table din, yana zuwa ya fara mikawa Saurayin hannu suka gaisa kaman abun kirki, yarinyar dayayi targeting daga zarara idanuwanta tayi ta kalleshi, sai lokacin ya gane sister dinshi ce Don suna Kama, he don't know of the other girl, "Pls Dan uwa minti daya...inason magana da wannan..." Yafada yana nuna wannan yarinyar,  ahankali ta sake daga Kai ta kalleshi ta watsa mashi harara Tana kallon shi from head to toe, "Ke baki ji abinda yace ba?.." Danuwanta ya fada mata "Yaya am eating for cry out loud.." Tafada sounding angry "Sorry..I promise ko minti daya it won't take..." Safwan Yafada sounding so innocent, shi brother din yarinyar just like that, tsoki yarinyar da take takama da kanta taja tare da Mikewa, wani irin shuumin murmushi safwan yayi yana juyawa, gefe daya ya ko,a yarinyar ta taka zuwa inda yake tsaye, kwantar da murya yayi Sannan yace "I want you in my room by 8pm..." Baki yarinyar ta bude zatayi magana yayi saurin cewa "500k for a night...the room number is 21...if har 8:30 yayi I will assume no deal..." Yarinyar couldn't believe what she's hearing, still zatayi magana yayi saurin cewa "And San Baki kudin before you step into the room..." Bai jira yaji abinda zata ce ba ya juya abinshi, yarinyar kasa magana tayi, she don't know what to think of, kawai abinda ke yawo cikin kanta is 500k, "Unbelievable..." Yarinyar ta fada Tana komawa seat dinta, shima safwan komawa yayi inda ya taso, "What did you tell her?.." Usman ya tambayeshi, murmushi kawai safwan yake without saying a word, itama yarinyar Tana komawa seat dinta kawarta tace "Me ya fada maki?.." "Rabu da banza...wai in bashi phone number Dina...ban bashi ba..." Tafada Tana tura abinci daga gabanta alaman she's no more eating the food, juyawa tayi zuwa seat dinsu safwan suka hada ido dashi ya kashe mata Ido daya. Bayan sallah magrub nana na zaune a dakinsu sanye na wando na Jean but gwanjo that looks good on her sai singlet pink Tana cin abunci while Maryam Tana zaune kan praying mat da alaman ta idar da sallah sai adua take, sallama akayi a bakin Kofar nana ta amsa Tana Kai spoon din indomie bakinta, wata tace ta shigo tace "Wai big mama tace nana tazo..." Ta fada mata atakaice, da sauri  nana ta Mike ta fita Maryam tabi Bayanta da kallo, har dakin su big mama yarinyar ta rakata Sannan ta koma ita kuma nana ta shiga ciki da sallama, amsawa sukayi suna kallon ta, su uku né daya Tana kwnace Tana chatting while Dayan idanuwanta kan Kayan kallo sai big mama Tana zaune, nana Tana shiga ta bude baki saboda ko a cikin gari bata taba ganin daki daya sha Kayan gayu irin nasu ba, komai na dakin looks expensive, cikin respect nana ta gaidasu suka amsa, without wasting of time big mama ta dauko wata Leda ta mikawa nana, jiki na rawa nana ta amsa Tana budewa taga kwalin wayar sabuwa dal, idanuwa ta zaro looking so speechless, "Yau Dana ga phone dinki sai nayi tunanin beautiful babe kaman ki should not use such a small phone, ..so sai nayiwa wani kanina magana ya sayo maki wannan...kiyi managing zai Kara maki babba nan gaba..." Big mama ta fada mata "Yanzu wannan nawa né?.." Nana ta tambayeta sounding out of word, "Eh mana.,indai Ana tare wannan is small...iPhone x sai nasa an saya maki...ki kwantar da hankalinki, godiya nana tayi Wanda yasa big mama Kara Jin dadi, da sauri ta Mike ta Kama hanyar dakinsu, duk Wanda yanda ganta yasan she's in a good mood. Pls Ina bukatar aduar ku, wata antyna bata da lafiya zaayi mata surgery ranar Friday, pls am begging ku sata a prayers Allah yasa ayi mata a saa Sannan ta dawo gida lafiya. Pls no prayer is small, nor matter how little kuyi mata Dan Allah, ko bakuyi mata adua ko bata comment ba, just  say Allah ya bata lafiya and am grateful. Thanks.12💙💜💛❤️💚 Sirrin wasu gayun 💜💛💚💙❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣2️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do you owe me, Kar ki karanta baki biyaba in kika karanta na biyoki 🙅🏿 Dedicated to my anty....your love is unconditional, Allah ya kara rufa maki asiri ya doraki Kan makiyanki Ameen. Da gudu nana ta shigo dakinsu lokacin Maryam ta debo nata indomie Tana ci, "Besty look..." Nana ta fada sounding so happy,  da sauri Maryam ta kalleta Tana cewa "Menene?" Cikin rawar nana ta fiddo kwalin wayar Tana cewa "Look at this,,," Idanuwa itama Maryam tazaro tana cewa "Nawaye..." Ta tambayeta "Nawane...kyauta aka bani..." Tafada Tana bude kwalin wayar, "Kyauta?... Bangane kyauta ba..." "Wallahi wannan wacce akecewa big mama ta bani...tace kaninta ya saya min..." Tafada Tana fiddo wsukayi tayi saurin rungume danta tare da sakin ajiyan zuciya, ayar daga cikin kwalin, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...nana kika amshi abun Wanda bakisani ba?.. " Maryam ta fada sounding so scared, Kai nana ta daga ta kalleta tare dacewa "Wannan salati kaman anyi maki mutuwa?.. Rokonshi nayi?.. Bashi ya gandama ba?.. Gaskiya baki da tunani..." Nana ta fada sounding so harsh "Haba nana...kikasan ko waye shi?... Kikasan Ina yake,,," nana bata Bari Maryam ta karasa ba tace ,"nadai San  he's a big boy...babe kalli irin wannan wayar...Nima San fara social media kaman kowacce classy babe..." Tafada cikin excitement, ajiyan zuciya Maryam ta saki Sannan tace "Amma gaskiya kinyi kokari da kika iya amsa abun hannun wannan matar...Wallahi nana da ganin wannan matar ba mutuniyar kirki bace...ni tsoro ma take bani...kuma in mama taga wannan wayar hannunki me zaki fada mata...nidai nana in da zaki biyewa nawa sai ince ki maida mata abinta.." Ai Bata karasa ba nana ta watsa mata wani irin kallon haushi tace "Ashe haka kike Maryam bansani ba?.. Ashe ke muguwar kawace bansani ba...daman kina bakin ciki da ni bansani ba sai yau?.." Nana ta fada sounding so harsh, Maryam nuna kanta tayi tace "Nana ni keyi maki bakin ciki?.." Ta tambayeta hawaye na taruwa Idonta, "Daman bakisan bakin ciki kike ba?..  Daga nuna maki waya Kim fada wata magana har da in mama ta gani..,tou ke zaki nuna mata?...nidai pls banason harkar bakinciki..if you can't be happy for me then keep quiet..." Nana Tafada sounding so angry, Maryam fashewa tayi da kuka Tana sauraron abinda nana me fada mata, it hurts so much Wai best friend dinta ta kirata da yar bakin ciki, "Nana Wallahi Allah na ganin ba bakimciki nake maki ba...nasan yanda duniya tazo karshe da wuya namiji ya dauki kudinshi ya saya maka wani Abu without a string attached,...amma tunda kince bakin ciki nake maki Wallahi daga yau nayi maki alkawarin baza kara saka baki ciki issues dinki ba balle in fada maki ba daidai ba..." Tafada cikin matsanacin kuka, kallon ta nana tayi ta watsa mata harara tace "Wannan kukan fa?.. Lallai ma..nidai Allah na gani ba zaginki nayi ba..kawai na fada maki ki bar yi min bakin ciki...in Banda abinci cikin mates dinmu waye bai da babban waya...amma maimakon kiyi min murna zaki zo ki nunamin mugun Hali...." Nan ta fada Tana bude old phone dinta domin fiddo SIM card dinta, "Naji..kiyi hakuri...bazan Kara ba..." Maryam ta fada mata still crying, tsoki nana taja Sannan tace "Better.."  Ahankali Maryam ta dauki indomie dinta data zuba amma Ta kasa ci saboda harsh words din nana ta maida cikin pot ta haye kafitarta ta kwanta Tana kuka, ko kallon inda take nana bata yi ba balle taji remorse kan abinda ta fada mata. A wata makeken Falo wannan yarinyar da safwan ya bawa offer ce zaune rike da wayarta, da gani she's so lost in thought, wata mata ce zaune opposite to her itama Tana latsa wayar  hannunta,  ba komai wannan yarinyar take tunani ba sai 500k, kawai she's thinking in ka samu such amount of money a account dinta just for one round of sex which she thinks won't take 30 minutes won't be bad, she's a virgin kuma tasan sex at first night hurts amma 500k is huge, kallon agogon bango tayi taga 6:30, she have only one hour thirty minutes to decide, whatsapp ta hau ta fara rubuta "Kece kika hadu da wani Wanda bakisan ko waye ba...sai haka nan yace maki kizo inda yake karfe kasa zai baki 500k zaki je?.. Kuma kinsan in kinje ba barinki zaiyi ba and you're a virgin...pls ku bani shawara..." Ta rubuta ta turawa private number dinta Sannan tayi sharing a groups, nan aka dinga comments wasu suce ko a billion ba zasuyi ba while majority suna cewa Wallahi zasuyi after all mazan Yanzu ba wani value din virginty suka sani ba, kowacce na tafo albarkacin bakinta while yarinyar Tana zaune Tana kallon response dinsu, abinda ya bani mamaki is that inda yarinya ke zaune gidan masu kudi né...ita kanta da gani babu abinda ta rasa then why is she giving this a second thought, shin Tana da niyyar zuwa né ko yaya, Tana nan zaune har aka Kira sallah magrub mahaifiyar ta ta kalleta tace "Mufida tashi kije kiyi sallah.." Tafada mata Tana mikewa , ahankali yarinyar ta ajiye wayar ta nan falo tabi bayan mahaifiyar ta. Sai bayan sallah asar Fatima ta dawo daga talla, before then abbanta ya fadawa Mai gari zai bawa Dan wanshi ita kuma ya yi maraba da Hakkan like wise yayi magana da mahaifiyar ta itama ta nuna amincewanta, one good thing about matan kauye is that basuyi wa hubby dinsu gardama, duk abinda mazansu ke so shi sukeyi abinda yayi karanta a wurin matan city kenan, su kawai they're classy and a man should stand in their way, my dear nor mata how hot you're you can never boil water or make a woman pregnant so man will always be a man, Sannan abban Fatima ya je ya fadawa gwaggo da bakinshi inda itama tayi murna kaman ba old woman ba, daga nan abban Fatima ya leka daku nan dake nan tsakar gidan yana duba abubuwa da ya Kama ayi masu kafin lokacin da akeson ayi bikin, ko kadan bai da niyyar cewa Habib ya kawo kudi ko wani Abu wajen bikin ko gyaran dakunan, kawai abinda yake so shine zai dauki cows biyu cikin nashi ya sayar sai ayi duk abinda ake bukata, lokacin da fatima ta dawo habib da abban fatana suna zaune nan waje abban Fatima na cewa "Yanzu dai nayiwa wayanda ya Kamata su sani magana...Mai gari yace zaa yi magana a masallaci gobe da asuba kan daurin auren" ya fada mashi, , daman su kauye babu ruwan su da wani zance dole sai weekend ayi biki, duk sanda ya Kama yi suke, habib dai sadda Kai yayi kasa yana sauraron shi he can't believe he's doing this, he want to destroy innocent girls life before dying, kawai yana tunanin it's better he died with he's virginity amma kuma deep down he want to taste what guys always talks about, "Kawu Ita Fatima zata amince?..naga har an kusa gama magana ita ba'a tambayi raayinta ba,..." Habib ya fada cikin sanyinmurya. "Haba Ai nan mu yaran nan da kake gani sai yanda mukayi dasu...ai hakkinane in zaba mata miji kuma Alhamdulillah Allah ya kawo na gida...Don haka ka kwantar da hankalinka...nidai kawai damuwata shine wannan saurin da kake..." "Ai kawu saboda tafiyar da zanyi...shiyasa..." Habib yayi mashi karya, "Tou gobe in Allah ya kaimu zaa Kai shanaye biyu kasuwa a saidowu...sai a samu kudi a gyara wannan dakunan...,"Bai karasa ba habib yace "Kawu kar ka damu da gyaran wajen...zanyi da Kaina....kawai a nunamin wayanda suke aikin sai muyi magana dasu..." Inji habib, "aa kar ka damu modibbo...Kai Dana né...Don haka kome gareka ka ajiye ka ja jalli...ba sai ka takura kanka ba..." Inji abban Fatima, still Kai habib ya girgiza yana cewa "aa kawu..zanyi wannan...Dan Allah kar kace aa...Ina da wa wasu kudi zasu isheni har indanyi mata wasu siyayya..." Yafada sounding calm. "Tou shikenan...Allah yasa albarka..duk sanda kaji yana bukatar wani taimako ka fadamin..kaji kou..." "Tou kawu..." Habi ya fada, sallama akayi masu habib ya daga Kai yana kallon the most Gorgeous girl, he wish he will have lot of time with her. Abbanta kawai ya amsa sallama shikuma was lost in thoughts, "Yaya Ina wuni..." Tafada mashi wearing a smile, sai lokacin Habib ya dawo mind dinshi ya kalleta tare dacewa "Kun dawo.?.." Ya tambayeta looking at her "Eh yaya..mun dawo.,Wallahi nagaji..yau anyi rana sosai..." Tafada mashi, "Yaya Sannu..hope dai kin saida?.." Ya tambayeta, "Eh yaya duk na saida...yaya kaci awara dazun?.." "Eh mana..,na cinyesu duka..kuma da dadi sosai..." Ya amsa mata, mikewa tayi tace "Gobe ma zan Baka..." Tafada mashi Tana juyawa, Dan kallon ta yayi yace "Allah ya kaimu.." Amma deep down he's thinking if what he's trying to do is the right thing, hira suka Dan taba Sannan shi ya Mike yana cewa zai Dan leka yaga gari. Fatima Tana shiga gida tace "Ammi bani kudin awon waken suya..." Ammi dake bawa awaki ruwa ta juyo ta kalleta Sannan tace "Ki jirani..." Ta amsa mata, zama tayi Tana wasa da gashinta Wanda aka daure aka tubke jelar ke kan shoulder dinta, bayan ammi ta gama basu ruwa ta dawo ta zauna Sannan tace "Zara.." Ta Kira ta "Naam ammi..." "Abbanki ya yanke shawara aurar dake..." Da sauri Fatima ta daga kanta ta kalli amminta Sai kuma tayi saurin sadda kanta kasa, ahankali ta Dan dafa chest dinta da tiny hand dinta, "Wai baki ji abinda nace ba?.." Mahaifiyar ta Ta tambayeta "Naji..." TafAda kanta kasa, "Tou daga Yanzu baki Kara zuwa talla...tunda nan da sati zaa daura aurenki da modibbo..., Tana Jin modibbo ta sake kallon mamanta, she can't believe da yayanta modibbo zaa hadasu aure, a tunanin ta me zaiyi da ita tunda shi Dan birni né, "Yanzu ki shiga daki ki duba Kayan da kike tarawa m duk abinda ya rage sai kiyi magana a saya maki..." Amminta ta fada mata, ahankali ta Mike ta shiga daki Sai kuma ta dawo tace "Ammi Ai lokacin makaranta yayi ...in na dawo na duba..." Tafada Sannan ta dauko hijab dake kan igiya ta saka ta dauko allo ta fice daga gidan, Tafiya kawai yake amma babu abinda take sai tunanin abinda amminta ta fada mata, murmushi ta saki Tana tunanin she's lucky yaya modibbo zai aure ta,daga nesa habib dake tahowa ya hangeta, dai dai inda ta biyo shima ya bi ya taho, Fatima tafiya kawai take sai yaji sunyi karo da habib, da sauri ta daga Kai , Tana ganin shine tayi saurin wucewa without saying a word, "Fatima ki tsaya mana..." Ya fada mata amma tamkar ya Kara mata fuel ta bar wajen, yaja tsaye yana kallon har ta shige har makaranta su ta kauyen. Murmushi ya saki ya juya yana cewa "An fada maki kenan..." Yafada hannunshi cikin aljihunshi, Safwan kam yana barin restaurant suka shige cikin gari da usman ya sayi Samsung s10 plus which is the latest, daga nan suka dawo hotel room dinsu, plugging wayar yayi ya zauna bakin gado yana tunanin wannan yarinyar, "Pls don't fuck me up..." Yafadawa kanshi, Yanzu yana mamakin yanda ya koma, he don't mind being in a woman for a whole night, yana samun desire amma not like now, a da sai yayi sati bai samu desire ba, kafin ya samu desire sai ya samu yaci ya koshi yake Jin shaawar mace amma Yanzu tunda suka dawo daga anambra yake ji kaman anyi unlocking wani hidden part of  him, he wants woman like crazy, kallon gaban wandonhi that is getting erected yayi ya saki numfashi, "I know you will come..." Yafada cikin ranshi yana Tunawa da wannan yarinyar Mai silky body, bayan wuyanta daya gani looks so hot, he really wants her tonight, ji yake if bai kwanta da ita ba zai mutu, agogo ya kalla yaga bakwai da yan mintuna, bathroom ya shiga ya watsa ruwa ya fito daure da towel, zama yayi ya Dora kafa daya kan daya yana jiran tazo, bayan kaman minti ashirin aka bude kofa da sauri safwan ya daga Kai sai yaga usman, tsoki yaja usman ya kece da dariya yana cewa "Ya dai?.." "Ka San am expecting someone..sai ka shigo..so sai nayi tunanin she's the one..." Yafada mashi cikin bacin rai, dariya usman ya sake yi yana cewa "Gaskiya you're funny...why do you think she will come...ni gaskiya bana tunanin zata zo..." Baki safwan ya tabe yace "Ni kuka I can feel she will come...ai ko yar president ce she won't want to miss 500k, ,,kawai nasan zata zo..." Yafada with confidence, "Anya dai..ya zaayi saboda 500k yarinya tazo ga Wanda bata sani ba...ai da wuya a samu yanmata , masu wannan attitude din, .." Usman Yafada mashi "Hmmm. Kai dai ke wannan tunanin...money are like magnet dake Jan mata..in shot ba mata kadai ba...har da Maza kowa kudi na janshi..ko mu Yanzu ubanme yasa muka bi wannan hanyar?... Hanyar da muka San babu komai cikinta sai balai..ba kudi ba?.. Kawai money is the root of all evil...kuma ka jira ka gani zata zo..." Yafada mashi, "Tou mu mun bada mutane sacrifice saboda kudi kilan itama zata bada kanta saboda kudi...Allah da yasa ka bita ahankali..." Inji usman, Dariya safwan yayi yace "She will definitely pay my 500k in kind..." Yafada yana dariya sosai, "Nidai Yanzu gida zani ko Allah yasa kudin sun zo..." Inji usman "Nasan kilan dakinka na chan cike da kudi...kawai abun takaici shine ganin spirit..." Ai kam da gudu usman ya hau kan gadon yana kalle kelle yace "Ba gane ba..." Ya tambayeshi cikin rawar jiki, nan safwan ya fada mashi exactly abinda ya gani yau da Safe. Hannu Usman ya fara yarfawa yana cewa "Na shiga uku...Wallahi I can't stand seeing a spirit..." Harara safwan ya watsa mashi yace "Ni ba'a gaya min ba...amma I tried Kaima tunda Allah yasa ka sani sai ka bi ahankali..Don cewa alhaji idris yayi in kaji tsoro dayawa you will run mad....Don haka kawai ka kwantar da hankalinka...she will try to punish you for killing her..." Safwan ya fada mashi hankalinshi kwance kaman he's not talking about rayuwa, idanuwa usman ya lumshe yana cewa "Habib ya huta...bai saka kanshi cikin wannan matsalar ba..." Usman Yafada cikin sanyinmurya, tsoki safwan yaja ya koma ya kwanta, shima usman tsoki yaja yana cewa "Nidai Bari in tafi...duk yanda akayi zan Kiraka...or better still in kwace kudin in dawo...ni da wannan unguwar saidai suganni da hummer jeep Dina, ..." "Nidai in ka dawo don't disturb me..nasan I will be busy firing someone's ass..." Safwan Yafada yana biting lips dinshi, dariya usman yayi yana cewa "Kai dai you're sure kenan.." "Very sure kam..." Safwan ya amsa mashi, barin dakin yayi safwan ya sake kallon agogon, safwan Dan kwantawa yayi yana danne gaban towel dinshi "Pls come mana..." Yafada yana lumshe idanuwa. Mufida kam karfe bakwai da kwata nayi tayi deciding taje wannan hotel din, gani take she have nothing to loose, dakin mom dinta taje ta tarda mamanta dake  zaune kan carpet har lokacin tace "Mom zanje amso dinkina wajen fashionista..." Kallonta mom dinta tayi tace "Yanzu zakije?.. Baki ganin it's late?.. Shine zaki Kama hanya ki fita Yanzu?..salon mahaifin ki ya dawo ya hauni da fada..." Mom dinta ta fada cikin fada, "Ai mom Yanzu zan dawo.." Tafada Tana tunanin in the next few minutes she will be back with half a million, "Tou driver ya kaiki..." "Aa Yanzu zan dawo..banson dad ya dawo yaga babu mota yasan ban nan...kawai zan hau adaidaita..." Surprise look mahaifiyar ta tayi mata Sannan tace "Wai Ina zakije sa driver bazai kaiki ba?.." "Wajen amsar dinki..." Mikewa tayi Tana cewa "Mum Bari inyi sauri in dawo kafin dad ya dawo..." Bata jira amsar ta ba ta fice daga dakin, dakinta ta koma ta saka wasu nice gown sai sauri take ta fita ta taka zuwa bakin titi ta hau adaidaita sai hotel din da safwan yake. A unguwar su safwan kam ba karamin tashin hankali suka gani basabida same thing daya samu habiba shiga samu murja, both miserable death, duk unguwar sai adua suke Allah ya tsaremasu yaransu Don sun San same cause of death né, ko kadan basuyi tunanin matasan su sune suka jawo masu balai kawai tunanin da suke shine bakaken aljanu né suka sauka unguwar su suke kashe masu yara, dukkan su sai fadawa yaransu suke su dinga adua Sannan su rage yawo mussanman dare. Mutuwar yaran biyu ya razana da tsorrata su. Safwan na zaune inda yake har karfe 8:20, tsoki yaja yana cewa "No deal kenan..." Yafada yana mikewa , inda ya ajiye kayanshi yaje ya dauko wasu compact wando da Riga ya saka da niyyar fita Don samun wata to bleep, mean while mufida ta iso Tana  tsaye bakin Kofar ta kasa knocking saboda fargaba, safwan na bude kofa ya ganta, ajiyan zuciya ya saki yana jingina da bangon lobby din, "Wow...I know you will come..." Yafada mata with confidence, kanta kasa tana wasa da yatsunta, "You are highly welcome sarauniyar mata...pls come in..." Yafada cikin zolaya, still she was quite, kofa ya bude ya koma ciki yayi mata bowing yana cewa "Pls ki shigo mana..." Yafada mata sai kuma yayi saurin cewa "Oh na mance...I promised zan baki kudi from the door kou..,wait a minute..." Yafada yana shiga ciki, inda ya ajiye 500k ya nufa ya dauko su fari tas ya mika mata, ahankali ta daga Kai tace "What do you want from me?.." Ta tambayeshi voice dinta na rawa, Bata karasa ba ya kwace da dariya yana cewa "So babe you're asking what a guy like me want form a hot girl like you?.. Or you're asking why am giving you 500k?.. Anyway ki shigo in nuna maki..." Yafada mata yana naughty smile, "Am scare..." Ta fada mashi kaman zatayi kuka baki ya tabe yace "Then go back...I won't force a woman while I have my money...if you're scared pls go back..." Yafada mata yana kokarin maida kofarshi kaman he means it, ahankali ta Dora hannunta kan Kofar alaman kar ya rufe, "Ban taba ba..." Tafada mashi, Dan dariya ya saki yace "You will love it..." Yafada yana fita, Kama hannunta yayi ya shigo daita ya maida kofa ya kulle tare da zare keys din ya zuba a aljihunshi, yanda yayi behaving ya bawa mufida tsoro, kudin ya mika mata Sannan yace "Your money...ki rike Don kiji dadin bani hadin Kai..." Yafada sounding so naughty, sadda Kai kasa tayi taki amsar kudin, amshe yar bag dake hannunta yayi ya tura kudin ciki ya ajiye bag din kan drawer Sannan ya fara cire Kayan jikinshi, sai da ya rage dagashi sai boxers ya nufi inda take tsaye, ja. Baya ta dingayi Tana yarfa hannuwa taja cewa ,"pls ban taba yi ba..." Tafada kaman zatayi kuka, kamata yayi ya hadata da bango har saida bayanta ya amsa ta saki Kara Tana dafa kanta yace "Welcome...lets the fun begins..." Ya fada mata yana mata wani irin kallo kaman ba mutum ba, kuka ta farayi Tana cewa "Na Bari..banson kudin...bazan iya ba..." Tafada Tana nishi saboda yanda bayanta ya amsa buguwar datayi, dariya yayi yace "haba baby..ai it's a little bit late for that...no going back now..." Yafada yana smelling kamshin perfumes dinta, Sannan ya Danneta a bango da ko mostin kirki bata iyayi, gaban rigar data saka ya Kama ya ketata from head to toe ta saki ihu Tana ganin kasheta  zaiyi, danne shoulder dinta yayi a bango ya dinga kallon ta from her chest to her pink pants. "Now tell me..in ni talaka né zaki bini?.." Ya tambayeta Idanuwanshi na Chanza kala, shuru tayi idanuwanta rufe Tana kuka, daga ta yayi daga jikin bangon ya sake maidaita da karfi yana cewa "tell me!!!." Ya daka mata tsawa, ihu ta sake fasawa Tana girgiza mashi Kai "good sweetheart...Yanzu zanyi maki abinda ko billion zaa baki bazaki yarda ki koma wajen wani namiji ba..." Yafada yana wullata kan gado da karfi har Tana buga Kai da  kan gadon. Thanks..13❤️💙💜💛💚 Sirrin wasu gayun 💙💜💛❤️💚 ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣3️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do you owe me Karki karanta baki biyaba, in kika karanta na biyoki🙅🏿 Dedicated to a special person wth a special heart my anty, Allah ya Kara rufa maki asiri duniya da lahira. Ameen, Bintayayi kan gadon ya jawota sai numfashi take sama sama kaman wata Mai asthma bra dinta ya cire tare da pant dake jikinta yayi mata zindir haihuwa uwarta yace "If you want my money you will have to work for it..." Yafada yana murza nononta da karfi, hannu tafara yarfawa unable to talk amma tamkar zai cire mata saman boobs take ji, baki ya saka kan nipple dinta ya dinga sha yana biting dinta cikin keta, mufida ji tayi da ba'a haifeta duniya ba ya fiye mata kwanciyar hankali saboda yanda ya saka free hand dinshi kasar ta yana in and out kuma with force Don ko kadan babu alaman tausayi tattare dashi,  "Are you feeling me?.." Ya tambayeta cikin  wata irin. Murya, kuka kawai take unable to say a word, sai da ya gama jagwalgwalata ya daga waist dinta sama ya tura pillow karkashin ta ya bankare gaban ta da kyau Sannan ya fara saduwa daita kaman dabba, ihu ta dingayi Tana kuka Tana rokanshi Tana bashi hakuri amma kaman she's asking for more, babu abinda yake cewa sai "If you want money you work for it...Mai cin kudina sai ya shirya..." Yake maimaitawa while riding as hard as he can, before the first round was over ko numfashi batayi sosai, yana samun natsuwa ya Mike daga kanta ya kalleta yaga kaman she's not breathing, hannu ya saka wajen hancinta yaji yana numfashi amma sama, mikewa yayi ya shiga bathroom ya fito daure da towel, ya zauna kan kujera dake kallon gadon yana kallon jini dake gabanta, amma ko kadan wani tausayinta ba, "Ke tashi ki gyara kanki...." Yafada mata atakaice, ahankali ta danyi motsi da leg dinta Don ji take kaman ba'a jikinta yake ba, "Wallahi in na hau wannan gadon sai ranki ya baci...ki tashi nace..." Ya daka mata tsawa, jiki na rawa ta mike zaune, idanuwanta sun kumbura kaman ba nata ba, da kyar ta iya rarrafawa zuwa bakin gado babu komai jikinta, kirjinta ya kurawa Ido yana shuumin dariya, "Baby you're so hot....am happy I have you and will have you all night long..." Yafada mata, , ahankali ta daga swollen eyes dinta ta kalleshi tace "Pls,...gida...zani..." Tafada cikin low voice, dariya safwan yayi da karfi yana cewa "You mean one round for 500k?.. No way..." Gani yayi Tana girgiza Kai Tana kuka "Pls...banason kudin...banason komai...I want to go..." Bata karasa ba ya katseta dacewa "Ai dear when you make deal with the devil there's no going back,baki taba Jin ance indai da kwadayi da akwai wahala ba?... Well baby welcome...babu inda zaki yau sai gobe..." Yafada mata atakaice yana Shafa gaban towel din sai lumshe idanuwa yake,, kuka kawai take Tana rike da bedsheets din gam saboda azaba ji take kaman there's still something in a private sector,  kallon ta yayi yace "Tashi kije ki wanke wajen..." Yafada mata atakaice, ahankali ta kalleshi with her wet face tace "Towel pls,.." Tafada cikin matsanacin kuka, nashi dake jikinshi ya wulla mata shi ya zauna naked yana Shafa manhood disnhi that is getting erected for the second time, daure towel, din tayi ta Mike ta dinga dafa bango tana kuka ta shiga bathroom, da kyar ta samu ta wanke private sector dinta ta fito daure da towel, daman already yana tsaye bakin kofa yana jiranta Tana fitowa ya chapketa sai kan gado, kuka ta fariyi da karfi Tana cewa "Pls help!..  " Tafada da saurin karfinta sai ya buge mata baki yana cewa "Don't make me look like the bad guy here...kudi ya kawoki...so relax and work for it..." Yafada yana danneta, "Wallahi ban karawa..bana kara amsar kudin kowa...bazan karaba pls..." Tafada cikin matsanacin kuka, "Don't worry..I will make sure bazaki Kara ba...daman irinku kesa duniya ya ishi matasa Mara kudi saboda Wulakancinku...ko ni dazun kallon banza kika watsamin danace I want to talk to you...so just relax Don kin samu saukin abinda ke tafe..." Yafada yana ware kafarta, yaga wajen is very swollen and red amma haka ya sake penetrating dinta, mufida saka Palm dinta tayi a bakinta ta cije da hakoranta, ko zafin cizon da takewa kanta bataji saboda Wanda takeji kasanta, kuka tayi har ta dainayi, safwan that's is as bad as the devil himself bai saurara mata ba balle yaji kuka da gurnanin da take na azaba, duk Wanda zaigan safwan at the moment will not know shine wannan decent obedient and Allah fearing guy don duk an cire mashi wannan, yana gama second round ya fada gefenta bacci ya daukeshi, mufida kam she feels if death will just take her ko ta samu saukin azaban da takeji, still wajen karfe biyu sai da safwan ya sake afka mata then in the morning, mufida kam tayi Danasanin haihuwarta da akayi da kuma kaddara dayasa ta biyo elder brother dinta da babe disnhi zuwa cin abinci a Bristol. Gabanta yayi pilling daga nesa zaka hangi abun so red, kaman ciwo,. Safwan wanka yayi feeling so happy, shiryawa yayi looking so human but deep inside he's a monster at least mufida knows better, da kanshi ya fita amso breakfast Don kar azo kawo mashi aga mufida dake kwance naked kafarta daya east daya south, yana shigowa yaya ajiye su yaci ya koshi  Sannan yaje bakin gado yace "Baby tashi kiyi breakfast..." Yafada sounding so peaceful, shuru tayi bata amsa mashi ba, gashinta dake hargitse ya Shafa tare dacewa "Tashi kinji...Yanzu zan fita in nemo baki something to wear then sai ki tafi...our deal is over... " Yafada mata Sannan ya fice daga dakin, bayan hour daya ya dawo har lokacin yana inda  ya barta, "Da alaman you want more...lets get to it..." Bai karasa ba ta bude Ido, Leda dake hannunshi ya mika mata Ta amsa hannunta na rawa, da kyar ta Mike ta saka Kayan kafarta bude Don ko kadan bata iya gigin rufesu, Kayan ta saka ta rufe vail da mayafin gowns din Sannan ta nufi kofa, safwan na zaune yana kallon ta sai da ta Kai bakin kofa ya Mike yana cewa "Baby you forget your bag..." Yafada yana dauko mata bag dinta, ahankali ta mika hannunta amsa, riketa yayi yace "I don't even know your name..." Yafada yana daga jaw dinta, "Mu...fi...da..." Ta fada saperatly da voice dinta da ko fita baiyi, "Sweet name...Yanzu tell me yana da kyau bin mutu saboda kudi?.." Ya tambayeta kaman bashine ya kusa aikata lahira ba, da sauri ya girgiza mashi Kai jikinta sai rawa yaje saboda balain da take ji a karkashinta, "Good baby..now be a good girl..the world is a dangerous place kinji kou..." Swollen eyes dinta ta bude ta kalleshi ta daga mashi Kai, kiss yayi mata a baki ya bude mata kofa tazo fita ya buga mata bombom da karfi yana cewa "Serves people like you right..." Yafada yana maida Kofar shi, zama yayi kan kujera yana dariya, "Wallahi duk Mai cin kudina sai ya shirya...all those bitches looking for hot guys..kujirani..here I come..." Yafada yana kwanciya abun shi. Habib kam yau yayi mafarkin daya gigitashi, he was so scared that ko baccin kirki baiyi ba ya dauki alquran ya dinga karatu har akayi sallah asuba, daya fita gaida mamanmu itama she looks disturbed, "Mamanmu meye ke damunki..." Ya tambayeta yana durkushe gaban ta, idanuwa ta lumshe Sannan tace "Nayi mafarkin da ya razanani...zata bude baki tayi magana sai hawaye, shima fashew yayi da kuka tunda yasan it's about him, "Mamanmu mafarkin me kkikayi?.." Ya tambayeta cikin kuka, mamanmu jawoshi tayi jikinta Tana cewa "Indai a wannan cikin nan nawa ka zauna babu abinda zai sameka saidai da yardar Allah...babu Wanda yaisa ya cutar da Kai ..." Tafada cikin kuka, babu abinda yake sai amsa mata da ameen, sai da suka sha kuka suka koshi Sannan Habib ya fita domin nema masu breakfast, kosai da kunu  ya sayo masu ya dawo ya ajiye ya fito Kofar gida yayi tsaye, yana nan tsaye ya Dan juya saiyaga Fatima tayi saurin komawa ciki, dariya ya saki forgetting about he's problems for that moment, Kofar gidan ya nufa ya shiga da sallama as usual, gaisawa yayi da ammi ya samu waje ya zauna yana cewa "Let's see how long you can stay inside..." Yafada cikin ranshi. Zama yayi har kusan minti goma amma bata fito ba, kawai Tana lekowa in taga yana wajen sai tayi saurin komawa cikin dakin, kin tafiya yayi, yana nan zaune ammi dake harkokin cikin gidanta ta kalleshi tace "Oh na mance Bansa aka Kawo maka ruwa ba..." Tafada sounding busy, "kar ki damu ammi..kiyi aikinki..." Yafada kanshi kasa, "Zarah..." Mahaifiyar ta takirata ta da karfi, shuru tayi bata amsa ba dukda taji, sake maimaitawa tayi Sannan ta fito kanta kasa, juyawa habib yayi yana kallon ta, kanta babu da dankwali Sannan ko takalmi babu kafarta, "gani..." Ta amsa mata Kama bata son magana, sadda Kai kasa habib yayi ya saki murmushi, "Ki bashi ruwa..." Amminta ta fada mata atakaice, ahankali ta juya ta shige daki ta dauko cup ta zuba ruwa tazo har inda yake ta durkusa ta mashi, amsa yayi yana kallon face dinta, sai Yanzu ya gane in har kana tare da mutum in ba Lura kake da shi bazaka gane ko ya Mutumin yake ba, sai Yanzu yake ganin kyauwun Fatima, she's so beautiful Don har gefen kunnenta da akwai gashi, sai Yanzu ya gane matan birni basu fi matan kauye da komai ba sai class da ilimi, yana amsa tayi saurin mikewa "Mamanmu tace in kiraki..." Yafada mata, dukda yasan he's lying but he want to have time to talk about something with her, bata amsa ba ta shige ciki, yana nan zaune ta fito sanye da hijab bayan yan mintuna, Tana fita shima ya Mike ya fice, Tana juyawa ta ganshi bayanta sai tayi saurin shigewa dariya yayi ya bi bayanta, Tana shigewa tayi saurin shigewa dakin mamanmu ta zauna kusa daita ko magana batayi ba, mamanmu juyawa tayi ta kalleta Tana cewa "Yar albarka...kece?.." Ta fada sounding so happy "Eh..." Ta amsa mata kanta kasa, habib né ya shigo shima ya zauna yana cewa "Mamanmu Yanzu bansan Abunda nayiwa Fatima ba,,,ko ganina batason yi...Yanzu na karya nayi mata nace kina kiranta..." Ya fada yana dariya, yar dariya mamanmu tayi tace "Ai yar halakce..." Mamanmu Ta amsa mashi atakaice Tana linka wasu kayan, "Ai mamanmu inason magana daita..." Yafadawa mamanmu, "Kinji Fatima yayanki zaiyi magana dake..." Mamanmu ta fada mata, ahankali ta Mike shima ya Mike tsakiyar gida suka koma ya zauna kan wata kujera ita kuma ya durkusa gabanshi, he really loves this, he wants it to last for ever, "Fatima nayi maki laifi né?.." Ya tambayeta, da sauri ta girgiza mashi Kai, "Tou in banyi maki laifi ba meyasa kike guduna?.." Yafada mata cikin sanyinmurya, shuru tayi batace komai ba, "Dan Allah kanwata ki fadamin...ko kunyata kike ji?.." Ya sake tambayan sounding so happy Sannan yanda yake magana babu Mai ji sai ita, still shuru tayi kanta kasa still tana durkushe nan wajen, "Tou ki tashi ki zauna nan sai muyi wata magana..." Yafada yana nuna mata yar karamar kujera dake kusa dashi, ahankali ta Mike ta koma inda yace sai wasa taje da yatsunta, "Zara..."ya kirata in a calm voice, shuru tayi bata bashi amsa ba, kura mata Ido yayi yana tunanin in zai samu hadin kanta Don kunyarta yayi yawa, "Kinji zamuyi aure kou?.." Ya tambayeta in a whisper, still no response, idanuwa yayi rolling tare dacewa "Dan Allah Fatima ki dinga amsa mani..." Yafada mata, "Tou..." Ta amsa mashi, "Yauwa kanwata...tou ki fadamin in bakiso.,bani da lokaci da yawa da shiga hakkin wata..Don haka ki fadamin kina so.." Ya fada mata, ahankali tace "Inaso..." Ta fada kaman an fixgi maganar daga bakinta not minding word disnhi na cewa he don't have much time, murmushi ya saki tare dacewa "Zara ki yafeni kan abinda zanyi maki..." Yafada mata cikin sanyinmurya, "Tou.." Kawai Ta amsa mashi, "Ya uwa kanwata...Yanzu inason zan shiga kasuwa inyi maki siyayya..Dan Allah muje tare..." "Aa..." Kawai Ta amsa mashi, "Ai ban San kasuwa ba...Sannan bansan abubuwan da zakiso ba...muje tare kinji..." "Aa,,," Kawai TA amsa mashi, "Tou shikenan...fadamin me da me kikeso in saya maki?.." Ya tambayeta, shuru tayi bata amsa mashi ba, "Zara kinsan kina da kyau sosai?.." Ya tambayeta yana dariya, gwaggo ce ta fito daga dakinta ta kallesu tare dacewa "Amarya da ango..." Bata karasa ba Fatima ta tashi ta bar wajen da gudu, bayanta yabi a kallo yana dariya, ajiyan zuciya ya saki yana lumshe idanuwa, mikewa yayi ya shiga dakin da mamanmu take, zama yayi kanshi kasa, daga Kai da zaiyi sai yaga face din mamanmu ya koma na shugaban wannan cult din, da sauri ya Mike tsaye yana ja da baya, "Kill her now...kill her..." Yafada yana nufoshi, ja yayi da baya yana cewa "No...no no..." Da karfi, still she's still walking towards him, kawai sai ya shaketa thinking ya shake shugaban, ihu mamanmu ta saki Wanda yasa kanwarshi shigowa da gudu, ihu itama ta saki ganin habib na néman kashe mahaifiyar su, habib kaman mahaukaci ya danneta kasa yana Kara rike wuyarta da karfi yana cewa "Die and leave us alone...a mutu in huta...nace banyi dole né..." Yafada sounding like a hungry lion,, da gudu yarinya ta dauki itace ta buga mashi a baya Tana kuka, babu kowa gidan Don gwaggo ta fita, yanajin itace yayi saurin sakinta, gani yayi yana durkushe kan mahaifiyar shi, da gudu ya Mike yana yarfa hannuwa cikin tashin hankali, da kyar kanwarshi ta daga mamanmu da duk idanuwanta suka fito waje, da karfi Habib ya dinga yarfa hannuwa yana cewa "Na shiga uku...mamanmu..." Yafada yana zuwa inda take zaune Tana maida numfashi hannunta rike da wayunta, "Mamanmu..." Ya sake kiranta cikin tashin hankali, "Yaya kasheta zakayi?.." Kanwarshi Ta tambayeshi cikin kuka, shima fashewa yayi da kuka ya Kama mata hannu yazoyi tayi saurin janye hannunta, da gudu ya fita daga gidan yana kuka,, tafiya kawai yake bai San Inda ya dosa ba, daurewa yayi har saida ya bawa garin baya Sannan ya zamu gindin wata bushiya ya zauna ya fashe da kuka da karfi, "Wayyo Allah na...kaico...kaico...rabbi have mercy on me...nayi mistake danabi Wanda bansani ba inda bai kamata ba dukda Raina ya bani...amma rabbi kar ka Bari su samu nasara Kaina...wayyo Allah na mamanmu..., Yafada crying like a baby, kalle kalle ya tsaya ya dingayi Sannan yace "If you want to kill me kill me...but I will never kill my mother...I will rather die a billion times than kill my mother..." Yafada da karfi, kawai sai yaji an saki dariya from nowhere, da sauri ya Mike ya koma cikin kauye yana gudu kaman mahaukaci, duk Wanda ya ganshi yasan baya cikin mind dinshi, bayan wani gida ya samu ya zauna yana kukan bakinciki da Danasanin halin da jefa kanshi, most of the time baya zargin kowa sai kanshi, comfirm yaji a jikinshi lokacin da alhaji idris yace zai taimaka masu, Sannan mahaifiyar shi ta nuna kiriri batason wannan tafiyar amma yayi Tana "Na shiga uku..." Ya sake fada cikin kuka. Safwan kam mufida na fita ya maida Kofar yayi banging ya koma kan gado feeling so happy, he fills so fulfilled, kawai ji yake kaman an bashi lottery, mufida irin classy girls din nan né Wanda Mai zuwa inda suke sai Mai kudi amma he had her night because he have money, "Nara dadi...." Yafada cikin dariya, "With your money you can have anything..." Ya sake fadawa kanshi cikin annashuwa, kwantawa yayi yana rolling kan gado, "Who am I fucking tonight..." Yafada cikin dariya, yana nan kwance yana sake sake har wajen karfe biyu na rana, mikewa yayi ya shiga bathroom yayi wanka ya fita ya saka wasu arnayen Kaya wayanda suka amsheshi sosai, sauka yayi zuwa restaurant yaci abinci sukayi waya da usman inda usman Yafada mashi yana nan yana ganin alert Wai the money is multiplying, he needs a real life now, fita yayi daga cikin hotel din rike da bag dinshi dake dauke da international currency, taxi ya samu aka kaishi har unguwar su ya fadawa Mai taxi su jirashi, tunda ya sauka yan unguwa suke kallon shi, yanayin Kayan jikinshi shows Yanzu he's a classy person, ko kallon mutane baiyi balle yayi masu sallama kaman yanda ya Saba yi masu, yana zuwa ya shiga cikin gida da sallama duk wayanda ke compound suka amsa mashi "Inna Ina wuni.." Ya gaisheta, sai Lokacin Inna ta daga Kai ta kalleshi daga head to toe, baki ta rike Tana cewa "Ikon Allah...wanene wannani." Tafada cike da Jin haushi, baki ya tabe yana cewa "Wai Inna danayi maki biyayya me nasamu in ba Wulakanci ba?..nidai kawai banason magana kinga tafiyata...," Yafada yana juyawa, hannu Inna ta Dora a Kai Tana salati "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Tafada Tana kuka, safwan na jinta amma ko a jikinshi, dakinshi ya bude ya fito da wannan buhun da bag dinshi, bai tsaya wasting of time ba ya fice daga unguwar, hotel room dinshi ya koma ya zauna yayi saperatng kudin ya ajiye foreign daban sai na gida daban, bag daya saka na wajen ha fita da su sai Mai sa estate, Maigadi bai hanashi shiga ba, direct part din alhaji idris ya wuce, lokacin alhaji idris na zaune yana latsa wayarshi, yana Jin sallaman safwan yayi saurin ajiye wayar yana cewa "Me kake gidan nan?.. Jiya kace azo daukanka kuma sai ka kashe wayarka..Yanzu what are you doing here?.." Ya tambayeshi kaman wani angry bird, "Kayi hakuri bani da charge né...,"yayi mashi karya yana karasa cikin makeken falon,hannu alhaji idris ya daga mashi yace "Nidai Yanzu ka tafi...we should met a guest house Dina..." Surprise look safwan yau watsa mashi Sannan yace "Aa Wai me ya faru né?... Nayi wani laifi né daga zuwana zaka koreni?.." Safwan Yafada standing on he's feet, shuru alhaji idris yayi yana tuna irin kallon da safwan yayi wa yarshi abar kaunarshi amra yace "Bance kayi komai ba..kawai you're not welcome here...if you need assistance call me..." Ajiye bag safwan yayi ya rike waist dinshi yace "Oh so Yanzu kar in sake zuwa gidan ka?.. You put me in a bad way and now kanason ka rabu Dani?.. Ai alhaji it's a little bit late for that...ko ka ki ko ka so we're one already..." Yafada sounding so angry, afusace alhaji idris ya Mike yana cewa "How dare you shout on me...kana hauka?.." Alhaji idris ya fada afusace, wani irin kallon up and down safwan yayi mashi ya samu waje ya zauna yana nishi kaman Dan race "Ka tashi ka tafi..." Alhaji idris ya nuna mashi Kofar fita, yana fadin hakan safwan yayi relaxing alaman he's not going anywhere, "Lallai wannan yaron...har gidana zaka shigo kayimin rashin kunya?.. I will call my security on you Yanzu in har Baka fita ba..." Yafada da karfi har is idanuwanshi suna Chanza kala, baki safwan ya tabe Don ko kadan he don't feel humiliated, "Alhaji please cool your temper..wannan ihun is not good for you...ni ba wani Abu ya kawo ni ba...kawai bansan yanda zanyi da wannan foreign currency din ba...Sannan inason kasa a koyamin tukin mota da kuma kasa a samomin gida Mai kyau Mai part biyu inda ni zan zauna cikin daya in saka mahaifiyata cikin daya...that's all..." Yafada hankalinshi kwance, Alhaji dake huci komawa yayi ya zauna Sannan yace "Daga yau don't come to my house..kawai if you need anything call me...Yanzu zan hadaka da Wanda zaikaka wajen chanji kudi...about gida wannan is not a problem...Don haka katashi ka tafi..." Alhaji ya fada mashi atakaice, "Baka hadani da Wanda zai kaini ba..." Afusace alhaji idris ya dauki waya yayi call bayan ya ajiye yace "Kaje waje ka jirashi...he will be here soon..." Inji alhaji idris "Yanzu alhaji sai in je waje in tsya jiranshi da wannan millions din?.. Ni Wallahi bansan abinda nayi maka ba...Yanzu you're showing me bakasona..." Safwan ya fada mashi cikin voice din rainin hankali, "Ai kaidin né abun haushi..imagine gabana ka tsaya kana kallon yata...yata da ban hada dakowa..." Yar Dariya safwan ya saki tare dacewa "Alhaji daga Kallo sai ci?... Ai kallon ta Kawai nayi...ni Nama mance da..." Bai karasa ba aka yi sallama a bakin Kofar alhaji, yarane sunfi su bakwai sai yanmata kaman su uku cikinsu har da amra, sanye suke da Kayan islamiya, safwan juyawa yayi ya sake kallon amra without blinking, alhaji idris ji yayi kaman ya shakeshi, "Abba samu tafi islamiya..a bamu kudin kashewa..." Dan karamin cikinsu ya fadawa Alhaji idris, dariyar karfin hali alhaji yayi yana cewa "Baffa Yanzu nan da kofar gida sai an Baka kudin kashewa?.." Ya tambayi yaron cikin so da Kauna, safwan kallon mamaki yayi mashi yana tunanin wato yana kaunar nashi amma yake kudi Dana wasu, sadda Kai kasa yayi Sai kuma ya sake dagawa ya kalli amra itama at that moment ta kalleshi sai ya kashe mata Ido daya, dukda alhaji idris na magana da yaranshi duk hankalinshi na kan safwan, amra sakin murmushi tayi ta dauke kanta daga gareshi, ahankali safwan ya Mike yana cewa. "Naji horn Kofar gida,,,Bari dai Inje kilan shine..." Yafada yana daukan bag dinshi, banza alhaji idris yayi dashi yana cike da haushinshi, safwan ficewa yayi yana dariya, waje ya koma ya zauna nan gefe daya yana jiran su fito, "Wannan yarinyar will be like sugar..." Yafada yana dariya "Wato he's trying to stop from coming to he's house saboda yaranshi...Lallai ma..." Safwan yafada, baya zama shi kaman da minti biyar aka bude gate yanmatan né da kannensu suka fito amma abun mamaki alhaji idris na biye dasu, Kai safwan ya girgiza yana tunanin "Kai kuma nan né weakness Dinka...son yara.." Safwan ya fada mashi, juyawa yayi yaga islamiya is close to the house kuma da alaman alhaji idris ya ginata, sai da ya tabbatar sun shige Sannan ya juyo ya nufo inda safwan ke zaune, yana zuwa yace "Don Allah Don annabi ka rabu da yarana...kowacce irin mace kakeso zan za a Baka...amma not my children, ..." Alhaji yafada kaman zaiyi kuka, dariya safwan yayi yace "Nifa bansan abinda kake cewa ba...kawai na zauna Ina jiran yazo ya kaini..." Bai karasa ba alhaji yace "Nidai na rokeka ka bar zuwa gidan nan..Ina ganin irin kallon da kakewa yarana kuma Sam hankalina bai kwanta da hakan ba...Yanzu kowa wayarka in Baka number wata..sunan ta big mama...duk yarinyar da kakeso cikn garin nan zata kawo maka..amma ka bar kallon yarana..." Safwan najij ance duk yarinyar da yakeso zaa bashi yayi saurin fiddo wayarshi just to convince alhaji idris ya mance yarshi amma deep down yasan natsuwan shi shine sleeping with that girl, kawai not know, number alhaji idris ya karanto mashi shi kuma yayi saving, yana gamawa Wanda sai fita da safwan yazo, nan alhaji yayi introducing as saifullah kuma yaron shi né, yace mashi sh zai kaishi wajen changing kudi da koyan tuki har da siyan gida and stuff, sallama safwan yayiwa alhaji idris ya shiga mota suka bar wajen safwan har Kara juyawa yake yana kallon cikn islamiya. Thanks15💙💛💜❤️💚 Sirrin wasu gayun 💛💙❤️💚💜 ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣5️⃣ If you read without paying you owe me🙅🏿 Dedicated to my anty....more blessings Tuki ya dingayi not saying anything, kawai tunani yake if he should sleep with her before using her or he should just sacrifice her, ita kuma ganin he's not looking yasa ta Dan bude bag dinta ta wulla kudin ciki Tana kallon shi ta wutsiyyar ido, he knows exactly what she's doing but pretend he's not looking, "You won't need that money..." Ya fada cikin ranshi, Dan kallon ta yayi yace "Iyayenki suna nan gari?.." Ya tambayeta yana tunanin Ina zata mutu and who will be there with her "Suna kaduna...karatu ya kawoni,.." Ta amsa mashi "Oh...Ashe yar kaduna ce...kina da family nan garin?.." "Aa sai dai school friends..." Ta amsa mashi in a calm way, she's having a bad feeling but don't want to quit because of the money, "Ayya...Sannu dear..." Yafada yana shiga area dinsu, sai kalle kalle kawai yake, inda zata kalleshi she will know he's dangerous saboda yanda yau ke kallon koina, bakin Kofar shi ya isa ya tsaya ya fito ya bude gate sai kallon area din yake if anyone is watching but nobody, mota ya shiga suka shiga ciki ya dawo ya kulle gate din, baki ta bude Tana kallon yanayin gidan, it's so big and quite, "Kai kadai né gidan nan?.." Ta tambayeshi cikin fargaba, dariya yayi yace "Eh mana...Sabon gidane......Yanzu ma ba'a saka komai ciki ba..." Yafada yana zagaya inda take, hannu ya zagaya waist dinta  ya jawota jikinshi Sannan yace "It's just you and I in this whole gigantic house..." Yafada yana Shafa hancinshi a wuyar, ji tayi dukkan tsigan jikinta yana tashi then her heart beat increased in an instant, "Let's go inside...let me do you..." Yafada yana rike da waist dinta yana yin Kofar falo daita, kaman tace bata zuwa amma she can't, Kofar falo ya bude ya wani ingizata ciki da karfi har Tana néman faduwa, da sauri ta juyo ya kalleshi taga kaman ba Saurayin da suka shigo tare ba Don he's face has changed a lot, he looks so bad, "Ya dai...wannan kallon fa?.." Ya tambayeta cikin wata irin murya, ahankali ta sauke kanta tace "ba komai..." Tafada voice dinta na rawa, yar dariya yayi yace "Am smelling fear..." Yafada yana taking step zuwa inda take tsaye a tsakiyar dakin, Dan ja baya tayi, "Yan mata tsaya mana...kinsan ba biya fa...baki ji tsoron amsar Abu daga hannun total stranger ba..,bakiji tsoron fitowa evening show ba sai tsoro na?..Pls tsaya..." Yafada kaman bashi ba, shi kanshi baisan yana da irin wannan husky voice ba sai lokacin,  ahankali yarinya ta sake ja baya Tana cewa "Aa in Don kudinka né gasu..." Tafada Tana fiddo kudin daga cikin bag dinta, mika masu tayi tace "Pls take your money back and plsss Ina rokonka don't hurt me..." Tafada jikinta na rawa, yar dariya ya saki har da clapping hands Sannan yace "It's not about the money in your hand anymore...it's about more...I will advise if you are lucky to come back to life again don't follow strangers....we're dangerous..." Yafada mata da karfi yana takowa zuwa inda take, da gudu ta ja baya tare da sakin kudin hannunta Tana cewa "I beg of you...kar kayi min komai Dan Allah...I beg you I won't do anything again...zan daina fita da dare,,,zanyi duk abinda kakeso..but pls don't hurt me..." Tafada Tana hawaye, sake clapping safwan yayi yana cewa "What a touching pleadings....shey big boys kuke so...ba already made guys kuke Kauna ba?.. Ko Baku San abinda yake ba indai da kudi zaku bishi..." Yafada yana zuwa inda take tsaye , ja baya ta dinga yi har ta Kai bango Sannan ta tsaya Tana kuka da karfi Tana ihu Tana kiran help amma ihun ka banza kururwarka wofi né gidan, yana zuwa inda take tsaye ya saga jaw dinga ya saki murmushi yana cewa "Ashe kina da tsoro haka kika fito da dare in the first place?.." Yafada yana kallon yanda take zubar hawaye kaman tap, "Aa...gidan kawata naje...bansamu abun hawa ba...sai..." Ta kasa magana saboda kuka, ahankali ya zagaya hannunshi a waist dinta, "Ashe kina da tsoro kike hawan motar Wanda baki sani ba...baki tsoron ranki gaskiya..people that are afraid always stay far away from trouble..." Yafada yana Dora hannu a chest dinta, "Kayi hakuri..." Tafada cikin kuka sosai, gira daya ya daga Jin full chest dinta, matsasu yana yana cewa " relax..,I was joking..." Yafada yana jawota kan chest dinshi, still bata bar kuka ba saboda yanda life dinta is flashing before her eyes, an juyar daita yayi ya umarceta ta dafa bango, no argument tayi yanda yace, hannunshi daya ya Dora kan chest dinta yana pressing da karfi amma batayi kuka ba saboda kawai she's thinking if sex zaiyi daita without hurting her she will never follow stranger again, free hand dinshi ya daga doguwar rigarta dashi har ya Kai ga pant dinta, bai tsaya wasa ba ya ja pant din kasa ita kam ta rike bango gam, yatsa ya tura cikinta yaji she's as open as well, yar dariya ya sai yana. Cewa "Ba raping dinki kadai akayi ba...it's what you do..." Yafada cikin whisper while he's hand is working down there, shuru tayi bata ce komai ba, saida ya tsalleta da kyau Sannan yasa tayi bending to he's satisfaction yayi yanda yake so daita in a bad and hard way, sai da ya gama ya maida trouser dinshi daman ba cirewa yayi duka ba ya nuna mata dakin da wannan yadin yake yace "Enter and freshen up ki fito..." Yafada mata, jiki na rawa ta shiga dakin da babu komai sai wannan yadin kasa da kuma bags, da akwai bathroom ciki, jiki na rawa ta shiga bathroom din, safwan bude Kofar yayi ya shigo ya rike da wannan yadin yana jiran ta tafito, daman bai cire Kayan ta ba kawai dagawa yayi, bayan kaman minti biyar ta fito, Tana daga Kai ta kalleshi ya rufeta da wannan yadin, itama bankaewa tayi kaman an zafi wani Abu daga jikinta ta yaye yadin ta bude Kofar ta fita walking like and idol, babu Abunda ke motsi jikinta sai legs dinta that is walking her out of the door, da sauri safwan ya bita da bag dinta da vail, yafa mata yayi while she's walking Sannan ya rataya mata bag dinta yana cewa ,"Don't hunt me..if you do I will use you for the second time..." Yafada mata yana bude mata Kofar falo, ficewa tayi yayi saurin bude mata main gate tazo ta fita, komawa ciki yayi ya kwace kudin dake kasa yana cewa " idiot...ba gidan ubanki na daukoki ba..." Yafada yana komawa dakin, yadin ya linka ya boye Sannan ya fito ya kwanta kasar tiles, yarinyar kam Tana tafiya straight har ta isa bakin titi, duk Wanda ya ganta will till she's  normal lady walking home, koda ta isa bakin  bata tsaya ba ta wuce direct nan wani Mai mota ya bugeta kadan ta fadi kasa, nan sai yayi rushing dinta hospital, yanda ta fito haka take Don ko ciwo bai ji mata amma data rasu sai akace internal injuries né babu Wanda yasan ainahin cause of death sai Allah da ita kanta da kuma safwan, Bangaren usman ma abun babu sauki, shi sauran kadan daya haukace daya ga ghost amma tunda yasan of he's not careful zaa gane shi sai ya basar har ya wuce, Yanzu shi gurinshi ya dinga ganin alert, tsakanin shi da safwan Allah kadai yasan who's more dangerous, the difference between them is shi safwan yana da target and goals while shi kuma babu, kawai ya samu gida ya saya baya fita sai dare, shima don néman who to quench his thirst with. Yanzu wannan friendship din babu, kowa it's on he's own, the following morning wajen karfen ukun dare Habib ya dinga yi yana kiran "Kar ku kasheni ..kar ku kashe...wayyo mamanmu..." Duk neighbors suna Jin wannan ihun dayake da gudu mamanmu ta tashi rike da touch light ta  shiga dakin, ganin shi   tayi yana zuwa sai magana yake yana cewa "I can't...I won't...I will rather die...." Yafada yana fighting, adua mamanmu zama tayi Tana dafa shi Tana cewa "Modibbo..." Takirashi amma baiji sai tirje2 kawai yake yana cewa "Pls kar ku kasheni..." Yafada yana fashewa da kuka da m, adua mamanmu ta fariyi Tana tofa mashi, kuka kawai yake yana rokon kar a kashe shi, adua mamanmu ta cigaba sayi har ya daina wannan ihun da magana sai ajiyan zuciya kawai yake, har lokacin bai bude Ido ba mamanmu ta sa hannunta goge zufan gaban goshinshi, har garin Allah ya waye mamanmu Tana dakin, ta Lura bbai minti goma bai firgita ba, da safe bayan duk su yi sallah asuba abban Fatima ya shigo yana tambayan Abunda ya faru yake Jin ihu yau, ,"Dan Allah ku taimaka min...banason rasa modibbo..." Mamanmu Tafada Tana hawaye, "Wai daman shine ke ihu?... Nayi tunanin ko wani né ko kuma barawo aka kama." Yafada sounding so surprised, kallon habib yayi yana tambayanshi yana cewa "Me yasa meka?.." "Kawu mafarki né kawai..." Habib da duk ya rame ya fada mashi "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...aljanu né...bakake..." Yafada yana rike da waist dinshi , ajiyan zuciya habib yayi ya rafka tagumi "Sunfi aljanu..." Yafada cikin ranshi, "Rukiya zaa yi mashi...Insha Allah zaa dace..." Kawunshi ya fada, habib dai bayason yi mashi gardama amma yasa nothing can save him now, he feels he's soul is not with him, ko Yanzu da yake zaune  yana ji kaman he's in another world, he feels like ya Dora hannu bisa Kai ya dinga ihu ko ya samu sauki, "Kawu..." Ya Kirashi, amsa mashi yayi Sannan habib yace "Nidai a bar zancen auren nan..." Bai karasa ba duk mutanen tsakar gida suka saki salati har da gwaggo, "Amma wannan yaron yana néman haukacewa...in ba hauka ba ka taba ganin an fasa aure Ana kwana biyu daurin aure?.." Gwaggo ta fada cikin bacin rai, hakuri habib ya basu ya Mike jiki babu kwari ya fita daga gidan, shidai kawai he wants nothing, ji yake Jin dadin duniyar na gushe mashi ahankali, yana ji kaman an fixgar wani Abu cikin jikinshi, takawa ya dingayi har ya bar cikin gari ya samu waje ya zauna ya dinga kuka, kawai he's feeling so bad and weak, ko appetite bai dashi kuma bai ci komai ba. Gidan su kam har yanuwa na nesa sun fara zuwa biki kunsan yan kauye da akwai su da zumunci, duk da it was on a short notice bai hanasu zuwa ba, Fatima kam sai shirya ta suke in their own little way, Ana gobe daurin aure akayi jere, it looks so beautiful dukda it's in the villa, Tana da complete set na gado da komai da mutum ke buka na rayuwar yau da kullum, nasiha ake bata kan zaman aure, shi kam habib bai zama gida  Yanzu, gari na wayewA yake komawa bayan gari ya zauna ko abinci baici, mamanmu ta shiga damuwata sosai saboda yanda yake komawa, kullum Rama yake then he's acting weird, at times sai ya firgita ya juya da sauri, hakan na Kara tadawa mamanmu hankali, wurin abban Fatima taje ya gaita gidan babban malami a kauyen tayi mashi bayanin abinda ke faruwa dukda bata da details, nan ya ce a dinga zuwa Ana amsar mashi rubutu kullum. A gidan alhaji bello kam Ana cikin tashin hankali, alhaji bello yana daga cikin yan kasuwa masu néman kudinsu ta hanyar halal, Sannan abun duniya bai rufe mashi Ido ba Don in har yana da million biyar yana iya bada kyauta da rabi, Sannan a sanaar shi bai zalunci bai cin hakkin mutum Sannan yana fita hakkin neighbors dukda a unguwar dayake babu talaka sai masu Hali irinshi, kap family dinshi babu Mai kuka dashi saidai kawai aki shi saboda nasu dalilin, yana da mata daya da yaran shi hudu, yan mata biyu sai Maza biyu, babban danshi is married da Nashi family so is he's second daughter sai na ukun Mai suna shahid than autarshi mufida, duk yaranshi suna da allowance da yake basu har masu auren bai Bari a baya ba, farin cikin shi shine ya gan duk na kusa dashi cikin walwala, he helps lots of people Don in har kayi 5years kana mashi aiki zaiyi settling Dinka to become your own boss, bai yarda da enslaving mutane for a long time ba,  ba karamin adua yake samu wajen jamaa ba Don da wuya ya wuce talaka bai taimaka mashi ba, bai siyasa amma most yan siyasa suna kamun kafa dashi saboda yanda yake da jamaa, yanda da arziki da bai kamata yana néman wani Karin kudi ba, kullum matarshi Tana fada mashi he should step down ya huta haka nan because life is short sai yayi murmushi ya amsa mata da "If I can't spend am sure da akwai people that can spend..If I stop working who will take care of them?.....its better inyi hustling Yanzu ko Allah yasa in huta a Chan..." Wanna shine reply da yake bata duk sanda ta nemi ya rage stressing kanshi, he's rich da yakama ya tara uwayen dukiya amma bai Tara ba, because he normally says "Wai mutum na iya kwanciya cikin daki biyu at a time?..then why should I keep many houses while da akwai wani da bashi da rabin nawa?..", hakan yasa yana da mansion guda daya tal a garin Kano Sai kuma wasu abroad shima Don kar su nemi masauki da family dinshi in sun fita waje kawai in yaje inda life dinsu is so poor sai yayi choosing lucky ones ya samu contractors su sake masu gida zuwa modern building or in renting kake kana iya Jin an Baka kyautar gida from unknown person, Family dinshi are happy until what happened to mufida, har bayan kwana uku mufida bata iya takawa da legs dinta, she's taking drugs and Doctor yana kula daita a gida amma it's not working, family na tsoron fita daita hospital saboda yanayin case din zai bata masu suna, dad dinta kullum cikin kuka yake saboda wannan bakin cikin, he loves mufida so much, he never knew ita ta Kai kanta despite duk kokarin da yake kanta, tun ranar babu ranar da bata ganin jini, mufida ce kwance kan gado da drip hannunta mahaifiyar ta na zaune gaban gadon, duk Wanda yaga mufida sai ya tausaya mata,  duk ta koma kaman baita ba, she looks so pale and weak, kullum babu abinda take cewa sai she's sorry, dad dinta ya hanata cewa sorry amma kullum bata da word daya wuce she's sorry, kawai abinda take tsoro shine in dai ta mutu a haka she's going to hell straight saboda she have everything but was still greedy, dukda Tana da lavish spending dad dinta bai barinta babu kudi amma 500k was huge that she can't turn her back on, gashi 500k ya kaita ya baro ta, she never knew namiji yana iya yiwa mace abinda wannan mugu yayi mata, she don't even know he's name, Yanzu she will give a million to go back to her normal self, kawai ji take inama if she can tell her mother exactly abinda ya faru amma tasan he mom will strangle her to death, idanuwa ta daga ta kalli mahaifiyar ta, "Mommy..." Ta kirata cikin sanyinmurya, "Yes dear..." "A bani pad....yana zubowa..." Tafada mata hawaye na taruwa idonta, ahankali mahaifiyar ta ajiye phone dinta ta taka zuwa inda suke ajiyewa ta dauko mata, daga ind take kwance ta tura pad din gabanta ta Dan matse legs dinta, few minutes later alhaji bello ya shigo da sallama, amsawa sukayi, "Ki shirya nayi Making arrangements da doctor victor...gobe ku tafi Chan adubata..." Yafadawa matarshi, Tana Jin Doctor victor tasan England né, "Alhaji Tana iya long flight kuwa" Ta tambayeshi "she will try..." Ya fada kuka na néman kufce mashi sai ya bar dakin, falo ya koma ya zauna yana cewa "Who ever have hand in this will know no peace...ya Allah ka sakawa mufida ka sakawa family Dina.....ya rabbi ka wulakanta Wanda ya wulakanta rayuwar mufida..he should suffer more than she's suffering..." Yafada cikin hawaye. Itama mufida kuka ta dingayi Tana Danasanin yanda akayi ta jefa family dinta cikin wannan tashin hankali, "Am sorry..." Ta furta cikin kuka, "Wai mufida wannan am sorry din da kike cewa is getting me suspicious...tsakanin ki da Allah  kin San Wanda yayi maki wannan abun?.. If you know just say it...or ko ke kika Kai kanki?.. Because I could remember ranar bada amincewa ta kika bar gidan nan ba..." Ta fada idanuwanta kan mufida dake zubar da hawaye kaman tap, "Aa mommy...kawai Ina bakin ciki halin da kuka shiga né..." "Aikin banza...baki damu da halin da kika shiga ba sai halin da mu muka shiga?.. You're so undispicable ..." Tafada atakaice, bakinta taja ta rufe kar mom dinta ta gano ta. Wajen karfe uku safwan né zaune, idanuwanshi kaman ba nashi ba, he look so terrible, ba komai yake tunawa ba sai khairat, he so angry and mad, mikewa yayi ya shiga dakin da ya loda kudi daga na jiya ya debo masu uban yawa ya saka cikin aljihunshi ya bar gidan, unguwar su ya koma, Yanzu Rabon shi da gida kwana hudu kenan, tun daga nesa ake kallon Wanda ya taho cikin mota dake walkiya kaman rana, kallo gabanshi yake hai damu da wayand ke cewa "Wancan kaman safwan ba..." Duk Wanda ya kalli motar sai ya sake kallonta for the second time, daidai Kofar gidan alhaji Ibrahim yayi parking duk matasa suka taru suna kallon safwan dake fitowa daga cikin mota, "Ikon Allah...Ashe dai da gaske safwan né..." Inji daya daga cikin su, banza yayi dasu ya maida motar ya kulle tare da saka mata alarm, ya wucesu duk bai mance dasu ba, most of them ya nemi taimako daga garesu when he needed them most babu Wanda ya bashi komai sai excuses, yanda ya kure parking din babu Wanda zai iya shiga da mota ko fita daita cikin gidan alhaji Ibrahim, daf da gate din yayi parking. Ahankali ya taka ya gangara cikin unguwar zuwa hanyar gidansu kasancewan mota bata shiga wurin, hannunshi cikin aljihunshi yana tafiya cikin kasaita kaman he's not born and brought up here, yana zuwa gidan su Habib ya tsaya yana kallon gidan, he felt something amma it's just for a second, wucewa yayi kaman he feels nothing, asiyace ta hangeshi daga nesa, tsayawa tayi Tana kallon shi sai taga kaman bashi ba, he's face its somehow, hakan nan he scares her, yana daf da zuwa inda take tayi saurin shigewa ciki, daddaure fuska yayi ya shiga gidan ko sallama babu balle ya gaida Inna dake kitchen "Asiya..." Yafada da karfi, da gudu ta fito daga cikin daki jikinta na rawa "Baki ganni ba?.." Ya tambayeta kaman bai taba dariya ba, Inna mikewa tayi Tana kallon ikon Allah Don tamkar bata wajen, "Yaya...ban..." Aikam Bata karasa ba ya dauketa damari, idanuwa  Inna tazaro Tana cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...safwan..." Tfada Tana rike asiya, afusace ya juya gareta yana cewa "Wai Dan uwarta Tana ganina amma sai ta wani wuce kaman bata San ni ba?.. Tana hauka?.. Ko ni mate dinta né?.." "Inna banganeshi bane..." Asiya Ta fada cikin kuka, Bata karasa ba ya sake dauke ta da Mari yana cewa "Ki kara cewa tak kiga abinda zanyi maki..." Yafada yana nunata da yatsa, afusace Inna ta daga hannu zata mareshi, afusace ya juyo ya kalleta, irin kallon tabani ki gani,  abinda ta gani ya bata tsoro, idanuwanshi ta gani kaman ba nashi ba for just a second Sai kuma ya dawo normal, "Safwan..." Tafada zufa na keto mata.. "Inna Yanzu dukana zakiyi saboda na mareta?..Lallai ma..." Yafada sounding so tensed, Inna kasa magana tayi saboda she don't know if her eyes are deceiving her ko kuma abinda tagani it's real, wuri ya samu ya zauna Sannan yace "Next week zanzo daukar ku zuwa Sabon gida...doc haka ku shirya...bana bukatar ko,Ai daga nan gidan..." Yafada atakaice, Inna sai kallon idanuwanshi take ko zata sake ganin wannan Abu data gani dazun amma nothing, mikewa yayi da hannunshi cikin aljihu yace "Da akwai Abunda kuke bukata?.." Yafada sounding calm, for the first time Inna tace "Aa..." Kallon mamaki yayi mata yace "Inna ban gane aa ba... Kudi nakeson baki...baki taba cewa no ga kudi ba..Don haka Yanzu ba zaki ce baki bukata ba..." Yafada yana fiddo kudi da yawa dashi, mika mata yayi yace "gashi...ki rike..ki sayi duk abinda kikeso...in mun koma Sabon gida zan baki da yawa kinji innata..." Yafada cikin zolaya, ahankali Inna ta mika hannunta karba, this is the first time data lura da changes a kan danta, ficewa yayi daga gidan,asiya ta fashe da kuka da karfi Tana cewa "Inna wannan kaman ba yaya ba..Inna ya Chanza da yawa..." Tafada cikin matsanacin kuka, ahankali Inna ta samu wuri ta zauna rike da wannan uban kudin hannunta, asiya dawowa tayi kusa da Inna Tana kallon kudin hannunta "Inna ki tambayi yaya aikin da yake da ya samu kudi cikin kankanin lokaci...ni Wallahi Inna tsoronshi nake ji..." Tafada cikin kuka, "Ke dalla rufemin baki...ki barni Inji da Abunda ke damuna...ko ranan baki ji yace alhaji Mai saa ya bashi aiki ba.." "Amma Inna wane irin aiki né haka?.. Inna ko sati baiyi da fara aiki ba amma har ya sayi gida...Kodai yayi ya fara..." Sai kuma tayi shuru Tana kuka, "Ya fara me..." Ta tambayeta sounding angry, bata sake cewa komai ba har sai da ta Kai bakin kofa tace "Gaskiya ni Inna ban zuwa wani sabon gida..kawai muyi zaman mu nan..." Tafada Tana komawa ciki abinta, Safwan bai tsaya koina ba sai Kofar gidan su khairat, wani yaro ya tura a kirawo ta, few seconds yaron ya fito yace "Inji wa?.." "Inji safwan..." Ya amsawa yaron yana jinginawa da bango, bayan kaman minti goma wata yar yarinya da bazata wuce shekara 19 ba tafito sanye da doguwar hijab har kasa, murmushi ya sakar mata itama ta Dan saki murmushi tare dayi mashi sallama, amsawa yayi yana kallon ta, "Nayi kewar ki khairat...Yanzu ko nawa mahaifin ki keso zan bashi ya amince in aureki...Wallahi khairat inason ki sosai..." , Yafada mata Kai tsaye, "Ai an yansa bikin..kawai muyi hakuri haka Allah yaso..." Tafada mashi calmly, "Aa ni bazan yi hakuri ba..khairat shekara nawa muna tare...kawai sai wani ya daukeki? ...gaskiya ba zanyi hakuri ba...da danayi hakuri Don bani dashi né..Yanzu kam daidai nake da uban kowa...Don haka shiga ciki ki Kira mahaifin ki muyi magana..." Yafada sounding so commanding, Kai ta daga ta kalleshi Tana mamakin in Wanda yayi magana safwan dinta né, he sound so different and rude, "Nidai kayi hakuri...komai sai in Allah ya amince...kawai Allah bai yarda muyi aure ba..." Bata karasa ba yace "Khairat Yanzu baki sona kenan..." Ya tambayeta feeling like strangling her, ahankali ta girgiza mashi Kai tace "Bazan taba kinka ba...kawai dai Ina bin umarnin mahaifin nane..kayi hakuri..." "Nace ba zanyi hakuri ba...Allah kar ki Kira ce min inyi hakuri...kawai shiga ciki ki Kira shi..." Yafada ranshi bace, "Bai nan..." Ta amsa mashi Sannan tace "Zan koma ciki..sai anjuma..." Batajira taji abinda zaice ba ta juya ya shige ciki saboda yanda yake bata tsoro da kalaman bakinshi, tsoki yaja ya juya yana cewa "I will come back in three days..." Yafada yana barin wajen, ta Kofar gidansu ya bi ya  wuce bai Kara shiga ciki ba, yana fitowa zuwa inda motarshi take yaga yanmatan gidan Alhaji Ibrahim suna waje da alaman unguwa zasu amma babu hanyar da zaa fito da motar, face dinsu daddaure, yana zuwa ya kalli each and everyone faces har da driver, "Haba malam...ya zaayi ka tare hanyar Kofar gidan mutum...ka kyauta kenan...munfi minti talatin nan muna jiran ka dauke motar ka..." Inji babban babe din wacce zata Kai 19, tunda ta fara magana safwan ya kura mata Ido bai ko kaftawa, sai da ta gama  magana yace "Dan Allah kiyi hakuri...banson na batawa Angel kaman ki rai ba...let me move away..." Yafada yana shiga cikn motar, cikin ranshi fal cike da farin ciki, yarinyar murmushi ta saki looking at the hurt dude, bata San he has been living in the area all he's life ba she has never notice him sai yau that he has classy car parked at the front of their home, yana cikin motar yana kallon dukkan yanmata, "I will definitely have you all..." Yafada yana moving motar daga Kofar gidan,14💛💙💚💜💜❤️ Sirrin wasu gayun 💛💙💜💚❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣4️⃣ Don't read if you didn't pay Dedicated to my anty... Habib bai dawo gida ba sai bayan sallah ishai, tun safe babu abinda yaci, kawai yana ta yawo a bayan gari in lokacin sallah yayi sai yayi a inda yake saboda suna da borehole a wurare da dama a garin,yana sallah ishai ya nufo gida gabanshi na faduwa, kawai tsoron haduwa da mamanmu kawai yake, he can't still believe he try's to strangle he's mother to death, Yanzu kawai babu tunanin da yake sai suna iya sashi ya hallaka mahaifiyar shi ba tare da sani shi ba, he can still see the look on he's mother face, her eyes was as read as fired coal, ahankali ya dinga tafiya har ya iso gidan, Kofar gida ya tarda abban Fatima da wasu mutane guda biyu, karasawa yayi wajen yana tunanin kilan sunsan abinda yayiwa mamanmu, sallama yayi kanshi kasa, "Wai modibbo Ina ka shige né yau..." Abban Fatima ya tambayeshi, habib da duk ya fita hayyacinshi ya Dan saki ajiyan zuciya Sannan yace "Kawu na shiga cikin gari né..." Yafada voice dinshi na rawa, "Am dawo lafiya..." Ya tambayeshi, ahankali habib ya durkusa kasa ya gaishesu suka amsa nan abban Fatima yayi introducing dinshi as a son ba inlaw ba, gaisawa dai sukayi habib ha Mike ya shiga cikin gidan yana faduwar gaba, sallama yayi duk suka masa masu cikin su har da mamanmu, ahankali ta Mike ta mikawa habib da duk ya koma kaman bashi ba hannu yayi saurin kamawa kanshi kasa unable to look into her eyes, zai durkusa ta kamashi zuwa daki, suna shiga ya zube kasa yana kuka da voice dinshi da bai fita sosai yana cewa "Mamanmu ki gafarceni...ki yafemin....Wallahi ba da gangan nayi maki haka ba...fuskar wani na gani...wani Wanda yake son..." Ya dinga fada da sauri yaja zuwa nan sai yayi shuru, mamanmu batace komai ba ta je inda ta ajiye abuncin shi ta dauko ta ajiye gabanshi, ahankali ya girgiza Kai yana cewa "Mamanmu..ban iya ci..." Yafada mata cikin kuka, ahankali ta dawo ya zauna kusa dashi ta daga swollen eyes dinta ta kalleshi Don itama wuni tayi kukan abinda ya faru, ko kadan bata ga laifin habib ba Don tasan ko da million habib ba zai yarda ya  shaketa ba kawai bakin cikin ta shine da akwai babban alamari Wanda yake boye mata, "Kaci abinci ka kaji modibbo..." Tafada mashi so calm, "Mamanmu ya zaayi inci abinci da hannun da yayi kokarin kasheki dasu?... Mamanmu na gwammace in mutu amma bancin abinci..." Yafada cikin kuka, ahankali mamanmu ta dafa shoulder dinshi tace "Ka daina kuka...in ba dai so kake Asan abinda ya faru ba...kawai kaci abincinkq..ko kadan kar kayi tunanin Ina fushi dankai ko wani...Don haka ka kwantar da Hankalinka kaci abinci...duk karame Wallahi..." Tafada sounding so caring, ahankali ya goge face dinshi yana tunanin he's the luckiest person ever, despite abinda yayi mata she's hiding it from people, "Mamanmu kiyi ,.." Bai karasa ba ta daga mashi hannu Tana cewa "Kawai kaci abinci...kaji kou...in ka gama ko wacce irin magana kakeso sai ka fadamin..." Ta fada mashi cikin rarrashi, ajiyan zuciya ya saki feeling so bad, kwanon Abincin ta sake turawa gabanshi sai ya fara ci, yana ci yana shessheka, ahaka yaci har rabi sannan ya sha ruwa ya kwace kwanonin ya ajiyesu inda ya kamata ya dawo ya durkusa gaban mamanmu yana bata hakuri, "Modibbo karkaji komai..nayafe maka...amma Dan Allah modibbo kar ka Bari su samu galaba kanka..." Tafada mashi atakaice, da sauri ya kalleta yace "Mamanmu suwa né zasu samu galaba Kaina?.." Ya tambayeta sounding so surprised, "Modibbo ni mahaifiyar ka ce...babu mahaifiyar da bazata sani in danta na cikin hadari ba sai indai bata da kula..ka tuna ka zauna cikina wata tara,,,,ka sha daga gareni shekara biyu...ya zaayi in kasa sani in kana cikin hadari?.. Modibbo banso kaboyemin halin da kake ciki ba...amma ko ma meye ka yawaita adua...tunda na haifeka ban taba Jin hankalina ya tashi kan mafarki ba sai yau..kirikiri naga zaa daukemin Kai...Dan Allah modibbo in ni bazaka iya fadamin abinda ke faruwa ba to ka fadawa kawunka sai a nemi taimako...banson rasaka modibbo...kaine tamkar uba ga kannenka..." Ta karasa maganar cikin kuka, shima habib hada Kai da gwiwa  yayi ya dinga kuka yana ganin he's days are numbered "Allah yaisa..Allah yaisa...Allah yaisa...Allah yaisa tsakanin mu da Kai...ka cucemu..." Yafada cikin matsanacin kuka, ahankali mamanmu tace "Dan Allah waye?" Ta tambayeshi praying he will give her just a name then she will be able to figure out the rest herself amma sai yayi shuru ya cigaba sa kuka, "Nasan alhaji idris né yayi maku wani Abu"""Ta fada mashi, da sauri ya girgiza Kai yana cewa "Aa mamanmu..Dan Allah kar ki Kira sunanshi..,zato zunubi...mamanmu Dan Allah ki dingayi min adua..mamanmu kar ki Bari su dauke ni..." Yafada cikin kuka kaman wani karamin yaro, shuru mamanmu tayi  Tana tuna irin yakin datayi a daren jiya, mutanen basu irguwa, kokarin su kawai su rabata da habib dake manne a jikinta, they're powerful but itama she's powerful, janshi suke amma itama Tana janshi, she becomes a one man's army trying to save her beloved son, ahaka ta farka "Insha Allah babu Abinda zai sameka...ka kwamtar da hankalinka kaji kou?"" Ta fada mashi with confidence, ahankali ya daga mata Kai, sun Dan dade nan tare Sannan habib ha Mike bayan mamanmu ta tofeshi da adua, yana fita compound ya Lura da yanda aka fara aikin, wajen dakin ya nufa ya fiddo wayarshi ya kunna touch light kasancewan babu hasken wuta wajen sai a tsakar gidan, dakin ya shiga yaga yanda aka yiwa duk inda ke bukar cement paci, it looks ok for the village life, fita yayi da wannan ya sake duba daya shima an fara Don har da cement dun Kofar dakin duk anyi, San murmushi ya saki yana tunanin despite he wish for a buoyant life he still ends up like this, Yarinyar da sufwan ya dagargaza kam da kyar ta Kai gida, Tana sauka daga cikin taxi ta buga gate dinsu yanda take tafiya ko yar yaye albarka, Maigadi na bude mata kofa yayi saurin cewa "Jamaa gata nan..." Ya fada da karfi ita kuma mufida ta saki jikinta fadi nan bakin gate, sai nishi take idanuwanta na juyawa, da gudu parents dinta da wasu police guda biyu sai danuwanta suka fito waje,  ganinta nan kwance kasa yasa mahaifiyar ta fashewa da wata sabuwar kuka dukda cikin kuka ta kwana, tunda tayi trying layinta taji kashe saida mufida kashewa tayi ta ajiye gida saboda kar a dameta, tambayan mufida kawai ake ta koina abinda ya sameta amma ko baki bata iya budewa balle tayi magana Banda yarfa hannu babu abinda take, wanta né ya durkusa ya tallabo face dinta yana kuka saboda Jin zafin abinda akayiwa sister disnhi, the blood on her leg says it all, no body will believe ita takai kanta gani suke raping dinta akayi, tunda ta baro hotel din takeji wani Abu na bin kafarta, Dan dubawa tayi lokacin data hau taxi taga it's blood, she's bleeding kafin ta dawo gida jini ya bushe a legs dinta, yayanta ya dauketa kaman wata new born baby ya shiga daita cikin gida yana kuka, nan dai aka Kira family doctor yace she was raped several times, data samu bakin magana sai cewa tayi Tana fita zuwa bakin titi wasu mutane guda biyu suka Shaka mata wani Abu suka tafi daita, Wai bata San inda hankalinta yake ba sa yau da safe kuma duk sukayi believing abinda tace. Three days on suhail né zaune cikin wata expensive car kirar Nissan Altima 2019,  wani na zaune kusa dashi in a very large field da alaman he's learning how to drive, safwan ke tuki kaman ya dade yana yi, Yanzu two days kenan daya fara koyo amma because of he's determination he's driving kaman ya shekara yanayi, yawancin masu koyon tuki sunayi in one to two hours amma shi sai yayi Hours biyar yana koyon tuki, Yanzu ko yau shi yayi tuki da ka su har zuwa wajen, he don't drive fast Sannan da akwai learner gaban motar, jiya ya sayi new brand duplex building a wata estate, dake wajen gari, wurin babu hayaniya Sannan babu mutane da yawa balle a sa maka Ido, duk manyan mutane né area, he now lives life da matasa da dama suke shaawa, life that ladies are dying for people that have it, life that if you have nobody will ask you questions or intimidate you, he feels like a king saboda he have all he has been walking on street looking for, begging for cleaner job when all those that are suppose to help pay deaf ears, kawai he feels if he can handle all the rich people that refused to help them, sai karfe biyar ya bar inda yake koyan tukin mota, ahankali yake tuki yana kallon yanda yanmata suke kallon hot guy dake tukin latest car, he looks so peaceful and happy "Duk sai kunci jan buroubanku..." Yafada yana tuki a gajiye ya isa new apartment dinshi ya sauka ya budewa kanshi gate Sannan ya shiga yayi packing motarshi, fita yayi yana kallon new home dinshi, cikin gidan part biyu né babba da Karami kallon Small part din yayi yace "Inna wannan ya isheki...hope dai Yanzu bazaki kara kirana matsiyaci ba..." Yafada face dinshi daure, Kofar babban part din yayi ya bude ya shiga makeken flat dinshi da babu komai ciki tukun, kwantawa yayi kasar dakin yana rolling kanshi, he can't believe this is him, "Wayyo Allah dadi...duniya da dadi in dai da kudi...money monger watch out for me..." Yafada yana rolling kasar dakin, sai da ya gama rolling ya Mike ya shiga dakin da kudinshi suke ya bude bag din, yaga kudin babu yawa sosai, "Need more..." Yafada yana daukar wayar shi, number alhaji idris yayi dailing bayan yayi piçking sun gaisa yace ,"Wai tambaya nake...nace zan iya sacrificing wata ko wani?.. " ya tambayeshi Kai tsaye, dariya alhaji idris yayi yana cewa "Take it easy mana..,ba'a gama concluding initiation dinku ba and you want to use two people for sacrifice?.." Idanuwa safwan yayi rolling looking angry Sannan yace "Can I?.." Ya sake tambayan shi "Eh mana...ai it's the money maker...ko sau goma kakeso you can do it..." "Ok still a Virgin?.." "No...na farkon kawai most be a virgin...Yanzu kam you can use anyone...kawai dai be careful..." Alhaji idris Yafada mashi, bai wani saurareshi ba ya kashe wayar yana cewa "The fact that you're old in the system does not make you smarter than me..." Yafada yana mikewa,  wannan yadin ya dauko Don it's a special thing to him, ajiyeta yayi gefe daya Sannan ya shiga wanka, bayan ya fito ya shirya kanshi looking like original smart person, one thing about safwan is determination, duk inda yasa gaba Mai madaiwa baya, he does exactly abinda ya sa kanshi, Yanzu duk Wanda ya ganshi will not think he's poor few weeks back saboda ha tarbi kudin with two hands, dukda Yanzu skin dinshi bai fara nuna Hutu ko kudi ba he still looks cute, fesa kanshi yayi da perfume fito ya hau mota ya Dora glasses ya fice daga gidan, tukinshi a tsanake yau isa cikin gari, he's not asalin big boy so he don't know big boys hangout ko wani joint, duk inda ya samu yayi mashi yake cin Abincin shi, wata restaurant ya shiga yaci abinci ya koshi Sannan ya fita zuwa hunting next money maker dinshi. Yanzu shi da usman basu wani damu da haduwa ba, atakaice dai the friendship da calls and loves is no more, all they both know is money, iyaka su danyi call suna tambayan how you're enjoying new life. A bangaren nana kam bata da wurin zuwa Yanzu sai wajen su big mama, she loves the kind of their life style, komai nasu burgeta yake sosai, the way they dress and behave, abinda yaf burgeta is yanda sai tayi Hours Tana waya a kan phone, it shows she's a big girl full Time, ko kadan bata tunawa da Maryam datayi forcing ta dawo hostel su zauna tare, Yanzu data dawo daga school area sai tayi dakinsu big mama, she's you g and beautiful and so suma suna sonta Don in big mama zata bada kudi asaya mata abinci a city sai ta hada dana nana, ita she thinks it's love it kuma big mama takes her as investment, tasan yanda take din nan she will fetch her millions, Don she knows her alhaji will pay any amount to have her, yau bayan sallah magrub ta shiga dakin big mama, "Ya uwa Yanzu zan aika kiranki...take this..." Tafada Tana mika mata wata Leda, jiki na rawa nana ta amsa ta bude taga cream Mai kyau Wanda aka rubuta makari, "Ki dinga shafawa zaiyi maki kyau sosai... " big mama ta fada mata, "Nagode anty...nagode sosai..." Tafada Tana kallon cream din, she's so happy big mama likes her, ita kuma sai shige mata take, we should all stay in our limit except if Allah ya hadaka Dana gari, "Daman anty inason in fada maki zanje gida gobe Saturday..." Bata karasa ba taga big mama ta daure face dinta alaman she's not happy about that "Me zakiyi gida kuma?.. Weekend is for jolly jolly Ai...you meet new friends.,go to parties..clubbing da sauransu..kawai sai kije ki zauna gida?.." Big mama ta fada mata, "Ai anty mama tace duk weekend in dinga dawowa gida...kuma ni ban taba zuwa party ba..." Dariya big mama da wata sukayi Sannan tace "Lallai..Ashe haka nan kike Kama da shiga kaman big girls..in baki taba party ba then baki San dadi ba...kuma Ai ko mama tace ki dinga dawowa duk weekend ba dole kije ba..you can give her excuses...." Big mama ta fada mata, "Hmm anty mamana bazata yarda ba...dole yasa ta amince na zauna nan hostel...babu yanda zatayi né..Yanzu in na fara bata excuses zata sa abba ya cireni in koma gida..." "Aaaa gaskiya bazan so haka ba...kawai ki cigaba da zuwa weekend...amma duk ranar da muke da big girls hangout bazakije gida ba...kawai zakice you have lectures on Saturday shikenan..." Big mama ta fada mata, "Tou shikenan..." Tafada tana relaxing kasar carpet dinsu, kwanciya tayi har sai sa ta gaji Sannan ta koma dakinsu, Maryam na zaune bakin gado Tana karatu hankalinta kwance, Yanzu bata ce mata komai tunda ta fada mata she's jealous of her, iyaka Ido, duk sanda nana ta dawo daga dakin su big mama she most definitely come back with gift or something amma Maryam bata tambayanta. Yanzu da an gyara dakunan Fatima, Abu kaman wasa it's becoming serious Don har paint anyi then an jawo electri dakinta, habi kullum sai karewa yake saboda yanda yake countdown remaining days dinshi on earth, in yana zaune sai ya dinga firgita then th most scary part is the bad dreams dake increasing, jiya ya biya ayi mashi adua a masjid when abban Fatima asked him kan me yasa yake néman aduar sai yace saboda maganar tafiyar dayayi mashi, yau ana wayen gari mamanmu ta kirashi wajenta Tana tambayanshi abinda yasa bai yiwa Fatima siyayya ba, "Kuma kasan sauran kwana uku daurin aure...in kudin né basu isheka ba kayi magana a Kara maka amma bai kamata yanda kawunka ya taimaka maka a bar wannan yarinyar haka ba..." Mamanmu Tafada mashi, shuru yayi for a moment Sannan ya saki wata doguwar ajiyan zuciya yace "Mamanmu da akwai sauran kudi...kawai dai hankalina bai kwanta baneshiyasa banje na sayo ba..." Kura mashi Ido mamanmu tayi for a moment ta Dan Shafa kanshi Sannan tace "Ka kwantar da hankalinka,,,kawai ka tashi ka samu yan gari su rakaka kasuwa...sai ka sayo mata abubuwan da suka kamata kaji kou?.." "Tou mamanmu..Bari Inje tunda rana ya fito..." Yafada yana kokarin mikewa, kanshi mamanmu ta dafa ta tofa mashi aduoi Sannan tace "Kaje Allah ya tsare..." "Ameen mamanmu..." Yafada yana Jin dadi cikin ranshi,  mikewa yayi ya shiga dakin da yake ya Chanza Kaya Sannan ya dauki dubu dari cikin sauran 170k ya fito, sallama yayiwa mamanmu da sauran yan gidan ya fice, Yanzu kam tun ranar da Fatima ta shigo gidansu bai kasa ganinta ba,, shi kuma bai shiga gidan ba kar abun ya zama takura, wucewa yayi ya Kama hanyar tasha, karfe 12 yana cikin kasuwar kwari, Ai adua kawai yake yana kallon yatsan duk wani babban mutum daya gani Don gani yake most rich people are into cult, jiki dai na rawa ya fara siyan akwati Mai guda uku at 25k Sannan ya Dan sayi atampopi da sauran Kaya  zuwa karfe uku ya gama ya koma Tasha. Karfe 6 ya dawo gida da wannan Kayan duk gwaggo ta bajesu Tana kallon su Tana cewa "Fatima tayi goshi..." Safwan tuki yake ahankali cikin gari yana kalle kalle, tamkar a predator looking for its prey ( ladies be warned..kar kuce it's a novel, akwai irin wannan mutane da gaske, wayanda suna fita né Don farauta wasu mutanen,.,in kunne yaji jikin ya tsari) yana cikin zagayen gari har bayan ishai "Unlucky girl show yourself pls..." Yafada sounding impatient while driving, wasu yanmata biyu ya gani tsaye bakin titi sai tsayar dashi suke, daga nesa ya kallesu ya saki tsoki yana cewa "Daya kawai nake bukata not two..." Yafada yana wucesu, bayan kaman minti goma ya hangi wata daga nesa, Kayan jikinta sai daukan Ido yake, "This look like my prey..." Yafada tare da yi mata horn, horn daya yarinya ta juyo gareshi face dinta daya sha makeup ya kalla ya kwace da dariya, "Zaki aikatu yarinya..." Yafada yana dariya, sake kallon yayi ya saki, dariya yana. Cewa "Kin fito evening show kenan..." Yafada yana parking kusa daita, yarinyar na ganin beautiful and expensive car yayi gabanta ta saki murmushi ta samu big boy, Dan dukawa yayi yace "Yanmata how far?.." Ya fada in a human being voice, yarinyar kauda Kai tayi cikin Jan aji tace "Hi..." "Yanmata you're too hot ki tsaya cikin wannan dare...were are you heading to". Ya tambayeta, "I visit my friends that leave off campus...am going back home..." Ta fada da alaman she's a student, "An turoku karatu amma sai yawon banza..." Yafada cikin ranshi Sannan yace "Oh pls in rage maki hanya?.. Kin dauke min Zuciya at first sight, .." Yafada mata yana murmushi, Dan kallon shi tayi for a second deep down she's glad she caught a big fish amma sai tace "Aa nagode..." Ta fada kaman she's not interested, "Haba yanmata...babu kyau Wulakanci fa...pls ki shigo..." Ya fada cikin pleading, banza tayi dashi har saida ya sake rokonta Sannan ta shiga kaman bataso, motar ya tada yana cewa "Ni sunana shaheed...am a business man..." Yafada mata Sannan yace "And you're..." "Rukkaya musa...I study at buk,,," "wow...ashe yar bokoce...so nice meeting you..." Yafada yana mika mata free hand dinshi while driving, kaman bataso ta Dora hannunta a palm dinshi sai ya fara shafa tsakiyar hannunta da yatsan shi, zarewa tayi yacigaba da driving, "Yanzu rukkaya lets talk..inason ki fadamin how much zan biya in samu duk wannan a gadona from now till tomorrow morning..." Yafada mata Kai tsaye, "haba malam...daga daukoni sai kace wata karuwa?.. Gaskiya ni ba haka nake ba...kawai ka saukeni..." Tafada sounding serious, "Am so sorry dear...kiyi hakuri...kawai I was thinking you will collect like 300k for just a night..." Yafada yana bude inda yake ajiye kudi, "Malam ka ajiyeni nace..." Tafada sounding serious but 300k yana yawo a kunnenta, baiyi parking ba ya fiddo bundle din 1k guda uku ya Dora kan kafarta yace "Ko in kara?.." Ya tambayeta, shuru tayi bata ce komai ba yace "I will take that as a yes..." Ya fada yana Kara mata bundle daya, "Now hope hakan yayi?.." Ya tambayeta, Dan kallon shi tayi ta Dan marairaice tace "Nidai ina tsoro..." Baki ya tabe yace "of what?.." "I don't really know..." Tafada voice dinta na rawa, "Follow your instincts..." Yafada cikin ranshi Sannan yace "Baki taba bane?.." "I was raped one.." Tafada mashi Tana dafe da kudin "Hmmm don't worry..I will be as gentle as a wool..." Yafada yana kama hanyar da sai kaishi gidanshi.15💙💛💜❤️💚 Sirrin wasu gayun 💛💙❤️💚💜 ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣5️⃣ If you read without paying you owe me🙅🏿 Dedicated to my anty....more blessings Tuki ya dingayi not saying anything, kawai tunani yake if he should sleep with her before using her or he should just sacrifice her, ita kuma ganin he's not looking yasa ta Dan bude bag dinta ta wulla kudin ciki Tana kallon shi ta wutsiyyar ido, he knows exactly what she's doing but pretend he's not looking, "You won't need that money..." Ya fada cikin ranshi, Dan kallon ta yayi yace "Iyayenki suna nan gari?.." Ya tambayeta yana tunanin Ina zata mutu and who will be there with her "Suna kaduna...karatu ya kawoni,.." Ta amsa mashi "Oh...Ashe yar kaduna ce...kina da family nan garin?.." "Aa sai dai school friends..." Ta amsa mashi in a calm way, she's having a bad feeling but don't want to quit because of the money, "Ayya...Sannu dear..." Yafada yana shiga area dinsu, sai kalle kalle kawai yake, inda zata kalleshi she will know he's dangerous saboda yanda yau ke kallon koina, bakin Kofar shi ya isa ya tsaya ya fito ya bude gate sai kallon area din yake if anyone is watching but nobody, mota ya shiga suka shiga ciki ya dawo ya kulle gate din, baki ta bude Tana kallon yanayin gidan, it's so big and quite, "Kai kadai né gidan nan?.." Ta tambayeshi cikin fargaba, dariya yayi yace "Eh mana...Sabon gidane......Yanzu ma ba'a saka komai ciki ba..." Yafada yana zagaya inda take, hannu ya zagaya waist dinta  ya jawota jikinshi Sannan yace "It's just you and I in this whole gigantic house..." Yafada yana Shafa hancinshi a wuyar, ji tayi dukkan tsigan jikinta yana tashi then her heart beat increased in an instant, "Let's go inside...let me do you..." Yafada yana rike da waist dinta yana yin Kofar falo daita, kaman tace bata zuwa amma she can't, Kofar falo ya bude ya wani ingizata ciki da karfi har Tana néman faduwa, da sauri ta juyo ya kalleshi taga kaman ba Saurayin da suka shigo tare ba Don he's face has changed a lot, he looks so bad, "Ya dai...wannan kallon fa?.." Ya tambayeta cikin wata irin murya, ahankali ta sauke kanta tace "ba komai..." Tafada voice dinta na rawa, yar dariya yayi yace "Am smelling fear..." Yafada yana taking step zuwa inda take tsaye a tsakiyar dakin, Dan ja baya tayi, "Yan mata tsaya mana...kinsan ba biya fa...baki ji tsoron amsar Abu daga hannun total stranger ba..,bakiji tsoron fitowa evening show ba sai tsoro na?..Pls tsaya..." Yafada kaman bashi ba, shi kanshi baisan yana da irin wannan husky voice ba sai lokacin,  ahankali yarinya ta sake ja baya Tana cewa "Aa in Don kudinka né gasu..." Tafada Tana fiddo kudin daga cikin bag dinta, mika masu tayi tace "Pls take your money back and plsss Ina rokonka don't hurt me..." Tafada jikinta na rawa, yar dariya ya saki har da clapping hands Sannan yace "It's not about the money in your hand anymore...it's about more...I will advise if you are lucky to come back to life again don't follow strangers....we're dangerous..." Yafada mata da karfi yana takowa zuwa inda take, da gudu ta ja baya tare da sakin kudin hannunta Tana cewa "I beg of you...kar kayi min komai Dan Allah...I beg you I won't do anything again...zan daina fita da dare,,,zanyi duk abinda kakeso..but pls don't hurt me..." Tafada Tana hawaye, sake clapping safwan yayi yana cewa "What a touching pleadings....shey big boys kuke so...ba already made guys kuke Kauna ba?.. Ko Baku San abinda yake ba indai da kudi zaku bishi..." Yafada yana zuwa inda take tsaye , ja baya ta dinga yi har ta Kai bango Sannan ta tsaya Tana kuka da karfi Tana ihu Tana kiran help amma ihun ka banza kururwarka wofi né gidan, yana zuwa inda take tsaye ya saga jaw dinga ya saki murmushi yana cewa "Ashe kina da tsoro haka kika fito da dare in the first place?.." Yafada yana kallon yanda take zubar hawaye kaman tap, "Aa...gidan kawata naje...bansamu abun hawa ba...sai..." Ta kasa magana saboda kuka, ahankali ya zagaya hannunshi a waist dinta, "Ashe kina da tsoro kike hawan motar Wanda baki sani ba...baki tsoron ranki gaskiya..people that are afraid always stay far away from trouble..." Yafada yana Dora hannu a chest dinta, "Kayi hakuri..." Tafada cikin kuka sosai, gira daya ya daga Jin full chest dinta, matsasu yana yana cewa " relax..,I was joking..." Yafada yana jawota kan chest dinshi, still bata bar kuka ba saboda yanda life dinta is flashing before her eyes, an juyar daita yayi ya umarceta ta dafa bango, no argument tayi yanda yace, hannunshi daya ya Dora kan chest dinta yana pressing da karfi amma batayi kuka ba saboda kawai she's thinking if sex zaiyi daita without hurting her she will never follow stranger again, free hand dinshi ya daga doguwar rigarta dashi har ya Kai ga pant dinta, bai tsaya wasa ba ya ja pant din kasa ita kam ta rike bango gam, yatsa ya tura cikinta yaji she's as open as well, yar dariya ya sai yana. Cewa "Ba raping dinki kadai akayi ba...it's what you do..." Yafada cikin whisper while he's hand is working down there, shuru tayi bata ce komai ba, saida ya tsalleta da kyau Sannan yasa tayi bending to he's satisfaction yayi yanda yake so daita in a bad and hard way, sai da ya gama ya maida trouser dinshi daman ba cirewa yayi duka ba ya nuna mata dakin da wannan yadin yake yace "Enter and freshen up ki fito..." Yafada mata, jiki na rawa ta shiga dakin da babu komai sai wannan yadin kasa da kuma bags, da akwai bathroom ciki, jiki na rawa ta shiga bathroom din, safwan bude Kofar yayi ya shigo ya rike da wannan yadin yana jiran ta tafito, daman bai cire Kayan ta ba kawai dagawa yayi, bayan kaman minti biyar ta fito, Tana daga Kai ta kalleshi ya rufeta da wannan yadin, itama bankaewa tayi kaman an zafi wani Abu daga jikinta ta yaye yadin ta bude Kofar ta fita walking like and idol, babu Abunda ke motsi jikinta sai legs dinta that is walking her out of the door, da sauri safwan ya bita da bag dinta da vail, yafa mata yayi while she's walking Sannan ya rataya mata bag dinta yana cewa ,"Don't hunt me..if you do I will use you for the second time..." Yafada mata yana bude mata Kofar falo, ficewa tayi yayi saurin bude mata main gate tazo ta fita, komawa ciki yayi ya kwace kudin dake kasa yana cewa " idiot...ba gidan ubanki na daukoki ba..." Yafada yana komawa dakin, yadin ya linka ya boye Sannan ya fito ya kwanta kasar tiles, yarinyar kam Tana tafiya straight har ta isa bakin titi, duk Wanda ya ganta will till she's  normal lady walking home, koda ta isa bakin  bata tsaya ba ta wuce direct nan wani Mai mota ya bugeta kadan ta fadi kasa, nan sai yayi rushing dinta hospital, yanda ta fito haka take Don ko ciwo bai ji mata amma data rasu sai akace internal injuries né babu Wanda yasan ainahin cause of death sai Allah da ita kanta da kuma safwan, Bangaren usman ma abun babu sauki, shi sauran kadan daya haukace daya ga ghost amma tunda yasan of he's not careful zaa gane shi sai ya basar har ya wuce, Yanzu shi gurinshi ya dinga ganin alert, tsakanin shi da safwan Allah kadai yasan who's more dangerous, the difference between them is shi safwan yana da target and goals while shi kuma babu, kawai ya samu gida ya saya baya fita sai dare, shima don néman who to quench his thirst with. Yanzu wannan friendship din babu, kowa it's on he's own, the following morning wajen karfen ukun dare Habib ya dinga yi yana kiran "Kar ku kasheni ..kar ku kashe...wayyo mamanmu..." Duk neighbors suna Jin wannan ihun dayake da gudu mamanmu ta tashi rike da touch light ta  shiga dakin, ganin shi   tayi yana zuwa sai magana yake yana cewa "I can't...I won't...I will rather die...." Yafada yana fighting, adua mamanmu zama tayi Tana dafa shi Tana cewa "Modibbo..." Takirashi amma baiji sai tirje2 kawai yake yana cewa "Pls kar ku kasheni..." Yafada yana fashewa da kuka da m, adua mamanmu ta fariyi Tana tofa mashi, kuka kawai yake yana rokon kar a kashe shi, adua mamanmu ta cigaba sayi har ya daina wannan ihun da magana sai ajiyan zuciya kawai yake, har lokacin bai bude Ido ba mamanmu ta sa hannunta goge zufan gaban goshinshi, har garin Allah ya waye mamanmu Tana dakin, ta Lura bbai minti goma bai firgita ba, da safe bayan duk su yi sallah asuba abban Fatima ya shigo yana tambayan Abunda ya faru yake Jin ihu yau, ,"Dan Allah ku taimaka min...banason rasa modibbo..." Mamanmu Tafada Tana hawaye, "Wai daman shine ke ihu?... Nayi tunanin ko wani né ko kuma barawo aka kama." Yafada sounding so surprised, kallon habib yayi yana tambayanshi yana cewa "Me yasa meka?.." "Kawu mafarki né kawai..." Habib da duk ya rame ya fada mashi "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...aljanu né...bakake..." Yafada yana rike da waist dinshi , ajiyan zuciya habib yayi ya rafka tagumi "Sunfi aljanu..." Yafada cikin ranshi, "Rukiya zaa yi mashi...Insha Allah zaa dace..." Kawunshi ya fada, habib dai bayason yi mashi gardama amma yasa nothing can save him now, he feels he's soul is not with him, ko Yanzu da yake zaune  yana ji kaman he's in another world, he feels like ya Dora hannu bisa Kai ya dinga ihu ko ya samu sauki, "Kawu..." Ya Kirashi, amsa mashi yayi Sannan habib yace "Nidai a bar zancen auren nan..." Bai karasa ba duk mutanen tsakar gida suka saki salati har da gwaggo, "Amma wannan yaron yana néman haukacewa...in ba hauka ba ka taba ganin an fasa aure Ana kwana biyu daurin aure?.." Gwaggo ta fada cikin bacin rai, hakuri habib ya basu ya Mike jiki babu kwari ya fita daga gidan, shidai kawai he wants nothing, ji yake Jin dadin duniyar na gushe mashi ahankali, yana ji kaman an fixgar wani Abu cikin jikinshi, takawa ya dingayi har ya bar cikin gari ya samu waje ya zauna ya dinga kuka, kawai he's feeling so bad and weak, ko appetite bai dashi kuma bai ci komai ba. Gidan su kam har yanuwa na nesa sun fara zuwa biki kunsan yan kauye da akwai su da zumunci, duk da it was on a short notice bai hanasu zuwa ba, Fatima kam sai shirya ta suke in their own little way, Ana gobe daurin aure akayi jere, it looks so beautiful dukda it's in the villa, Tana da complete set na gado da komai da mutum ke buka na rayuwar yau da kullum, nasiha ake bata kan zaman aure, shi kam habib bai zama gida  Yanzu, gari na wayewA yake komawa bayan gari ya zauna ko abinci baici, mamanmu ta shiga damuwata sosai saboda yanda yake komawa, kullum Rama yake then he's acting weird, at times sai ya firgita ya juya da sauri, hakan na Kara tadawa mamanmu hankali, wurin abban Fatima taje ya gaita gidan babban malami a kauyen tayi mashi bayanin abinda ke faruwa dukda bata da details, nan ya ce a dinga zuwa Ana amsar mashi rubutu kullum. A gidan alhaji bello kam Ana cikin tashin hankali, alhaji bello yana daga cikin yan kasuwa masu néman kudinsu ta hanyar halal, Sannan abun duniya bai rufe mashi Ido ba Don in har yana da million biyar yana iya bada kyauta da rabi, Sannan a sanaar shi bai zalunci bai cin hakkin mutum Sannan yana fita hakkin neighbors dukda a unguwar dayake babu talaka sai masu Hali irinshi, kap family dinshi babu Mai kuka dashi saidai kawai aki shi saboda nasu dalilin, yana da mata daya da yaran shi hudu, yan mata biyu sai Maza biyu, babban danshi is married da Nashi family so is he's second daughter sai na ukun Mai suna shahid than autarshi mufida, duk yaranshi suna da allowance da yake basu har masu auren bai Bari a baya ba, farin cikin shi shine ya gan duk na kusa dashi cikin walwala, he helps lots of people Don in har kayi 5years kana mashi aiki zaiyi settling Dinka to become your own boss, bai yarda da enslaving mutane for a long time ba,  ba karamin adua yake samu wajen jamaa ba Don da wuya ya wuce talaka bai taimaka mashi ba, bai siyasa amma most yan siyasa suna kamun kafa dashi saboda yanda yake da jamaa, yanda da arziki da bai kamata yana néman wani Karin kudi ba, kullum matarshi Tana fada mashi he should step down ya huta haka nan because life is short sai yayi murmushi ya amsa mata da "If I can't spend am sure da akwai people that can spend..If I stop working who will take care of them?.....its better inyi hustling Yanzu ko Allah yasa in huta a Chan..." Wanna shine reply da yake bata duk sanda ta nemi ya rage stressing kanshi, he's rich da yakama ya tara uwayen dukiya amma bai Tara ba, because he normally says "Wai mutum na iya kwanciya cikin daki biyu at a time?..then why should I keep many houses while da akwai wani da bashi da rabin nawa?..", hakan yasa yana da mansion guda daya tal a garin Kano Sai kuma wasu abroad shima Don kar su nemi masauki da family dinshi in sun fita waje kawai in yaje inda life dinsu is so poor sai yayi choosing lucky ones ya samu contractors su sake masu gida zuwa modern building or in renting kake kana iya Jin an Baka kyautar gida from unknown person, Family dinshi are happy until what happened to mufida, har bayan kwana uku mufida bata iya takawa da legs dinta, she's taking drugs and Doctor yana kula daita a gida amma it's not working, family na tsoron fita daita hospital saboda yanayin case din zai bata masu suna, dad dinta kullum cikin kuka yake saboda wannan bakin cikin, he loves mufida so much, he never knew ita ta Kai kanta despite duk kokarin da yake kanta, tun ranar babu ranar da bata ganin jini, mufida ce kwance kan gado da drip hannunta mahaifiyar ta na zaune gaban gadon, duk Wanda yaga mufida sai ya tausaya mata,  duk ta koma kaman baita ba, she looks so pale and weak, kullum babu abinda take cewa sai she's sorry, dad dinta ya hanata cewa sorry amma kullum bata da word daya wuce she's sorry, kawai abinda take tsoro shine in dai ta mutu a haka she's going to hell straight saboda she have everything but was still greedy, dukda Tana da lavish spending dad dinta bai barinta babu kudi amma 500k was huge that she can't turn her back on, gashi 500k ya kaita ya baro ta, she never knew namiji yana iya yiwa mace abinda wannan mugu yayi mata, she don't even know he's name, Yanzu she will give a million to go back to her normal self, kawai ji take inama if she can tell her mother exactly abinda ya faru amma tasan he mom will strangle her to death, idanuwa ta daga ta kalli mahaifiyar ta, "Mommy..." Ta kirata cikin sanyinmurya, "Yes dear..." "A bani pad....yana zubowa..." Tafada mata hawaye na taruwa idonta, ahankali mahaifiyar ta ajiye phone dinta ta taka zuwa inda suke ajiyewa ta dauko mata, daga ind take kwance ta tura pad din gabanta ta Dan matse legs dinta, few minutes later alhaji bello ya shigo da sallama, amsawa sukayi, "Ki shirya nayi Making arrangements da doctor victor...gobe ku tafi Chan adubata..." Yafadawa matarshi, Tana Jin Doctor victor tasan England né, "Alhaji Tana iya long flight kuwa" Ta tambayeshi "she will try..." Ya fada kuka na néman kufce mashi sai ya bar dakin, falo ya koma ya zauna yana cewa "Who ever have hand in this will know no peace...ya Allah ka sakawa mufida ka sakawa family Dina.....ya rabbi ka wulakanta Wanda ya wulakanta rayuwar mufida..he should suffer more than she's suffering..." Yafada cikin hawaye. Itama mufida kuka ta dingayi Tana Danasanin yanda akayi ta jefa family dinta cikin wannan tashin hankali, "Am sorry..." Ta furta cikin kuka, "Wai mufida wannan am sorry din da kike cewa is getting me suspicious...tsakanin ki da Allah  kin San Wanda yayi maki wannan abun?.. If you know just say it...or ko ke kika Kai kanki?.. Because I could remember ranar bada amincewa ta kika bar gidan nan ba..." Ta fada idanuwanta kan mufida dake zubar da hawaye kaman tap, "Aa mommy...kawai Ina bakin ciki halin da kuka shiga né..." "Aikin banza...baki damu da halin da kika shiga ba sai halin da mu muka shiga?.. You're so undispicable ..." Tafada atakaice, bakinta taja ta rufe kar mom dinta ta gano ta. Wajen karfe uku safwan né zaune, idanuwanshi kaman ba nashi ba, he look so terrible, ba komai yake tunawa ba sai khairat, he so angry and mad, mikewa yayi ya shiga dakin da ya loda kudi daga na jiya ya debo masu uban yawa ya saka cikin aljihunshi ya bar gidan, unguwar su ya koma, Yanzu Rabon shi da gida kwana hudu kenan, tun daga nesa ake kallon Wanda ya taho cikin mota dake walkiya kaman rana, kallo gabanshi yake hai damu da wayand ke cewa "Wancan kaman safwan ba..." Duk Wanda ya kalli motar sai ya sake kallonta for the second time, daidai Kofar gidan alhaji Ibrahim yayi parking duk matasa suka taru suna kallon safwan dake fitowa daga cikin mota, "Ikon Allah...Ashe dai da gaske safwan né..." Inji daya daga cikin su, banza yayi dasu ya maida motar ya kulle tare da saka mata alarm, ya wucesu duk bai mance dasu ba, most of them ya nemi taimako daga garesu when he needed them most babu Wanda ya bashi komai sai excuses, yanda ya kure parking din babu Wanda zai iya shiga da mota ko fita daita cikin gidan alhaji Ibrahim, daf da gate din yayi parking. Ahankali ya taka ya gangara cikin unguwar zuwa hanyar gidansu kasancewan mota bata shiga wurin, hannunshi cikin aljihunshi yana tafiya cikin kasaita kaman he's not born and brought up here, yana zuwa gidan su Habib ya tsaya yana kallon gidan, he felt something amma it's just for a second, wucewa yayi kaman he feels nothing, asiyace ta hangeshi daga nesa, tsayawa tayi Tana kallon shi sai taga kaman bashi ba, he's face its somehow, hakan nan he scares her, yana daf da zuwa inda take tayi saurin shigewa ciki, daddaure fuska yayi ya shiga gidan ko sallama babu balle ya gaida Inna dake kitchen "Asiya..." Yafada da karfi, da gudu ta fito daga cikin daki jikinta na rawa "Baki ganni ba?.." Ya tambayeta kaman bai taba dariya ba, Inna mikewa tayi Tana kallon ikon Allah Don tamkar bata wajen, "Yaya...ban..." Aikam Bata karasa ba ya dauketa damari, idanuwa  Inna tazaro Tana cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...safwan..." Tfada Tana rike asiya, afusace ya juya gareta yana cewa "Wai Dan uwarta Tana ganina amma sai ta wani wuce kaman bata San ni ba?.. Tana hauka?.. Ko ni mate dinta né?.." "Inna banganeshi bane..." Asiya Ta fada cikin kuka, Bata karasa ba ya sake dauke ta da Mari yana cewa "Ki kara cewa tak kiga abinda zanyi maki..." Yafada yana nunata da yatsa, afusace Inna ta daga hannu zata mareshi, afusace ya juyo ya kalleta, irin kallon tabani ki gani,  abinda ta gani ya bata tsoro, idanuwanshi ta gani kaman ba nashi ba for just a second Sai kuma ya dawo normal, "Safwan..." Tafada zufa na keto mata.. "Inna Yanzu dukana zakiyi saboda na mareta?..Lallai ma..." Yafada sounding so tensed, Inna kasa magana tayi saboda she don't know if her eyes are deceiving her ko kuma abinda tagani it's real, wuri ya samu ya zauna Sannan yace "Next week zanzo daukar ku zuwa Sabon gida...doc haka ku shirya...bana bukatar ko,Ai daga nan gidan..." Yafada atakaice, Inna sai kallon idanuwanshi take ko zata sake ganin wannan Abu data gani dazun amma nothing, mikewa yayi da hannunshi cikin aljihu yace "Da akwai Abunda kuke bukata?.." Yafada sounding calm, for the first time Inna tace "Aa..." Kallon mamaki yayi mata yace "Inna ban gane aa ba... Kudi nakeson baki...baki taba cewa no ga kudi ba..Don haka Yanzu ba zaki ce baki bukata ba..." Yafada yana fiddo kudi da yawa dashi, mika mata yayi yace "gashi...ki rike..ki sayi duk abinda kikeso...in mun koma Sabon gida zan baki da yawa kinji innata..." Yafada cikin zolaya, ahankali Inna ta mika hannunta karba, this is the first time data lura da changes a kan danta, ficewa yayi daga gidan,asiya ta fashe da kuka da karfi Tana cewa "Inna wannan kaman ba yaya ba..Inna ya Chanza da yawa..." Tafada cikin matsanacin kuka, ahankali Inna ta samu wuri ta zauna rike da wannan uban kudin hannunta, asiya dawowa tayi kusa da Inna Tana kallon kudin hannunta "Inna ki tambayi yaya aikin da yake da ya samu kudi cikin kankanin lokaci...ni Wallahi Inna tsoronshi nake ji..." Tafada cikin kuka, "Ke dalla rufemin baki...ki barni Inji da Abunda ke damuna...ko ranan baki ji yace alhaji Mai saa ya bashi aiki ba.." "Amma Inna wane irin aiki né haka?.. Inna ko sati baiyi da fara aiki ba amma har ya sayi gida...Kodai yayi ya fara..." Sai kuma tayi shuru Tana kuka, "Ya fara me..." Ta tambayeta sounding angry, bata sake cewa komai ba har sai da ta Kai bakin kofa tace "Gaskiya ni Inna ban zuwa wani sabon gida..kawai muyi zaman mu nan..." Tafada Tana komawa ciki abinta, Safwan bai tsaya koina ba sai Kofar gidan su khairat, wani yaro ya tura a kirawo ta, few seconds yaron ya fito yace "Inji wa?.." "Inji safwan..." Ya amsawa yaron yana jinginawa da bango, bayan kaman minti goma wata yar yarinya da bazata wuce shekara 19 ba tafito sanye da doguwar hijab har kasa, murmushi ya sakar mata itama ta Dan saki murmushi tare dayi mashi sallama, amsawa yayi yana kallon ta, "Nayi kewar ki khairat...Yanzu ko nawa mahaifin ki keso zan bashi ya amince in aureki...Wallahi khairat inason ki sosai..." , Yafada mata Kai tsaye, "Ai an yansa bikin..kawai muyi hakuri haka Allah yaso..." Tafada mashi calmly, "Aa ni bazan yi hakuri ba..khairat shekara nawa muna tare...kawai sai wani ya daukeki? ...gaskiya ba zanyi hakuri ba...da danayi hakuri Don bani dashi né..Yanzu kam daidai nake da uban kowa...Don haka shiga ciki ki Kira mahaifin ki muyi magana..." Yafada sounding so commanding, Kai ta daga ta kalleshi Tana mamakin in Wanda yayi magana safwan dinta né, he sound so different and rude, "Nidai kayi hakuri...komai sai in Allah ya amince...kawai Allah bai yarda muyi aure ba..." Bata karasa ba yace "Khairat Yanzu baki sona kenan..." Ya tambayeta feeling like strangling her, ahankali ta girgiza mashi Kai tace "Bazan taba kinka ba...kawai dai Ina bin umarnin mahaifin nane..kayi hakuri..." "Nace ba zanyi hakuri ba...Allah kar ki Kira ce min inyi hakuri...kawai shiga ciki ki Kira shi..." Yafada ranshi bace, "Bai nan..." Ta amsa mashi Sannan tace "Zan koma ciki..sai anjuma..." Batajira taji abinda zaice ba ta juya ya shige ciki saboda yanda yake bata tsoro da kalaman bakinshi, tsoki yaja ya juya yana cewa "I will come back in three days..." Yafada yana barin wajen, ta Kofar gidansu ya bi ya  wuce bai Kara shiga ciki ba, yana fitowa zuwa inda motarshi take yaga yanmatan gidan Alhaji Ibrahim suna waje da alaman unguwa zasu amma babu hanyar da zaa fito da motar, face dinsu daddaure, yana zuwa ya kalli each and everyone faces har da driver, "Haba malam...ya zaayi ka tare hanyar Kofar gidan mutum...ka kyauta kenan...munfi minti talatin nan muna jiran ka dauke motar ka..." Inji babban babe din wacce zata Kai 19, tunda ta fara magana safwan ya kura mata Ido bai ko kaftawa, sai da ta gama  magana yace "Dan Allah kiyi hakuri...banson na batawa Angel kaman ki rai ba...let me move away..." Yafada yana shiga cikn motar, cikin ranshi fal cike da farin ciki, yarinyar murmushi ta saki looking at the hurt dude, bata San he has been living in the area all he's life ba she has never notice him sai yau that he has classy car parked at the front of their home, yana cikin motar yana kallon dukkan yanmata, "I will definitely have you all..." Yafada yana moving motar daga Kofar gidan,16💙💛💚❤️💜 Sirrin wasu gayun 💜💚💛💙❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣6️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do you owe me Dedicated to my anty... Yana cire motar driver ya koma cikin gida shi kuma safwan ya fito daga cikin nashi motar, wurin babes din ya dawo duk suka dauke Kai daga gareshi dukda he looks so hot to them, sallama yayi suka amsa while Ana budewa driver gate "Dan Allah ki Dan bani minti daya ..." Yayi directing maganar to babban, Dan juyowa tayi while sisters dinta suka nufi mota, "Dan Allah ki bani phone number dinki zamuyi wata magana...I dint want to waste your time..." Yafada mata idanuwanshi cikin nata, Dan murmushi ta saki Sannan tce "Ni bani da phone..." Tafada cikin shagwaba like a spoiled brat, Dan dariya ya saki yace ,"Haba..kawai just say you won't give me...amma how will a lady like you be without a phone...nidai pls give me your phone number and I promise you won't regret it..." Yafada sounding so cute, idanuwa tayi rolling Sannan tace "Ai banga inda zaka rubuta number din ba..." Tafada atakaice, da sauri ya jiya ya shiga cikin mota ya dauko wayarshi, bata Kara jiran Abunda zai ce ba ta shiga cikin mota because daman tuntuni sisters dinta suna ciki, safwan bin bayanta yayi da kallo yana tunanin she won't play hard to get, juyawa shima yayi zai shige cikin mota yaji ance "Shege safwan..kaine ka Faso gari haka?.. Dan Allah meye sirrin?.." Ahankali safwan ya juyo ya kalli Wanda yayi maganar, wani Saurayine age mate dinshi, kallon banza safwan ya watsa mashi yana cewa "Sirrin me...and pls don't pretend to be friend...Kai da ko mutum zai mutu ya nemi taimakonka Baka taimakawa..." Safwan ya fada yana bude motar shi, dariya mata shin yayi yace "Hmm ai ba roko nazoyi ba...kawai nace meye sirrin ...Don wannan yayi sauri da yawa..Kodai..Kodai..." Saurayin Yafada yana dariya, yar dariya shima safwan ya saki Sannan yac "Kodai me?.." "Kodai kun hau titi né?.. " maganar ya mugun batawa safwan rai amma yasan is f baiyi controlling ba Yanzu ya tonawa kanshi asiri, tsoki kawai yaja ya shige motarshi ya bar wajen, yana tuki yana tunanin abinda wannan matashin yace, "He's right..it's too sudden..kar In jawa Kaina many eyes...just last week we're begging and now am riding the latest car" Yafada yana tuki, "Gaskiya let me slow down...kar all eyes ya dawo Kaina...am laying low for now..." Yafada yana tunawa da maganar da alhaji idris ya fada masu lokacin na cewa su bude business a gari suce shine source of money dinsu,, "Haka zaayi..." Yafada atakaice, "Am not coming back now...ba Yanzu ba..." Yafadawa kanshi, driving yayi ya shiga restaurant yaci abinci ya Kira alhaji idris kan ya hadashi da  Wanda zaiyi decorating gidanshi, nan alhaji idris ya bashi number wata mata sukayi magana, yace ta sameshi gidanta gan wajen sai ayi maganar kudi, haka akayi, wajen karfe bakwai matar da yaranta da suke aiki a karkashin ta sukazo gidan, nan sukayi estimates na abubuwan da kowannen part zaici Wanda ya tashi kusa million hamsin saboda safwan ya zabi irin design da yake so cikin pics da suka nuna mashi, nan ya bata wasu cash yace zai cika mata sauran if an gama, nan dai ta fada mashi abubuwan order zaayi Don haka sai nan da sati uku zasu fara gyara wajen. Bayan sun tafi ya koma kasa ya kwanta yana tunanin rayuwa, right now he's not exactly happy but he have what he always wanted, wayarshi ya dauka yayi dailing number dayayi saving da next victim, ringing ya dingayi ba'a daga ba har ta tsinke ya sake Kira still ba'a daga ba but he never give up har sai da ya Kira a na shida aka daga cikin muryar bacci tayi sallama, Dan lumshe idanuwa yayi yana imagining this same voice crying for mercy "Haba dear I have been calling you..." Yafada kaman zaiyi kuka, hamma yaji tayi before saying "Sorry I was napping...waye pls..." Tafada mashi calmly "Nine dazun na amshi number ki..,sunana safwan..I want to tell you are the most beautiful lady I have ever seen..." Yafada yana gatsine, "Nagode..." Ta amsa mash atakaice, "Pls I want you to be my girl...zanyi maki komai...zan baki duk abinda kikeso..." Dariya yaji tanayi, baki ya tabe yana cewa "Am serious..Wallahi Kim dauke min hankali...zan iya biyan million Don in ganmu tare Yanzu..." Yafada cikin sanyinmurya, "Hmm we just met today...wannan words din are above me..." "Kawai Ina fada maki yanda nake ji né...Dan Allah ki fito in ganki....zan baki 500k cash if you let me look at you for the whole night.." Yafada face dinshi daddaure kaman bai taba dariya ba, dariya yarinyar tayi da karfi Sannan tace you call money kaman you have the tree in your home..." Tafada sounding interested, "Eh mana..Ina da bushiyar gidana...kizo ki tsinka to your satisfaction..." Yafada yana dariya, "Funny you..." Ta amsa mashi "What are your plans for tomorrow..." Ya tambayeta, "Well nothing much..kawai dai zaa kaini gidan kitso then sai zanje gidan kawata..." Ta amsa mashi, "Ok ki Bari zan zo in daukeki...Sannan zan kaiki sai ki gano bushiyar kudin..." Yafada yana fatan zata amince, dariya tayi tace "Ai ni duk inda zani driver ke daukata...dad bai yarda in fita haka nan on my own..." Baki ya tabe yana cewa "Over protective greedy man..." Yafada cikin ranshi, Sannan yace "Hmmm daddy's little girl....nidai I want to be your driver...ki bani dama kawai..." Yafada mata, shuru tayi bata amsa mashi ba, "Kinji pLS...Zaki ji dadin tarayya Dani...am hot and rich...komai zaki samu..." "Wai let me ask...wane irin tarayya kake nufi né?.." Ta tambayeshi, "Kawai tarayya tsakanin mace da miji...am sure you understand what am saying..." Ya tambayeta, "Lallai...abun naka azimun né....sai anjuma..." Ta fada mashi, Tana kaiwa nan ta katse wayarta, Dariya safwan yayi yana cewa "Wato Kim kashe wayarki...Lallai zaki ci ubanki...when am through with you kudin ubanki zai kare wajen nema maki magani. Nan kasa ya kwAnta yana latse latse wayarshi, tunawa yayi da number da alhaji idris ya bashi "Wai big mama..." Yafada yana dariya, shi tunanin dayake is big mama wata katuwar matace bai San she's a woman da take zaune campus Tana hada yanmata da manyan mutane ba, da ita ake ciniki sai a bata kudi ita kuma ta biya yarinyar da zata tura, yanmata da dama a hostel suna hulda daita but da akwai few ones da ko hanyar da take basu bi, "Let's see what you have got..." Safwan ya fada yana dailing number big mama, ji yayi she's busy on another call, ajiye wayar yayi bai sake Kira ba, Dan Shafa manhood dinshi yayi yana cewa "You need to feed..." Yafada yana wata banzar dariya,bayan kaman minti goma ya sake Kira but still busy, tsoki yaja yana cewa "Fuck you..." Yafada Hanna mikewa daga inda yake kwance, Kaya ya sake ya fita daga gidan zuwa hunting yarinyar da zaiyi quench thirst daita.  Bayan kaman hour daya ya dawo da wata, shi kanshi yana tunanin yanda akayi wasu matan suke iya saida rayuwarsu saboda kudi, it obvious yanda suke bin Wanda basu sani ba zuwa inda basu sani, ko yankata yayi babu Wanda zai sani, he's thinking wane irin saida rai né wanna. Yau né aka daura auren habib da Fatima, amarya kam Tasha kyau in her own way sai waazi ake mata kan ko sau daya kar ta kuskura ta yi mashi ba daidai ba, Sannan duk abinda yace yana so kar tayi mashi gardama. Bayan an daura auren habib ya samu quite spot dinshi ya zauna yana tunani, kawai he's thinking if Allah yasa yayi impregnating Fatima shi kuma ya mutu who will take care of he's unborn child, yana tunanin yanda mamanmu ke hustling for survival da siblings dinshi Sai kuma ya Kara Dora mata wani nauyin. "Hmmm five more days to go..." Yafada hawaye na taruwa eyes dinshi, bayan sallah ishai aka Kai Fatima dakinta which is few feets away daga gidan iyaye ta, ko kadan bata yi kuka ba idanuwanta bude Tana kallon mutane, har suka isa dakin mamanmu, nan mamanmu ta amsheta hannu bibbiyu, habib bai dawo gida ba sai wajen karfe tara da rabi, yana shiga gidan ya fara lekawa dakin Fatima yaga babu kowa ciki ya leka the other room still babu kowa, jiki ba kwari ya dinga takawa zuwa dakin mamanmu Don ko kadan babu irin wannan zumudin ango a jikinshi he looks so dull and pale, duk ya rame sosai, da sallama ya shiga dakin mamanmu dake zaune Fatima na rakube kusa daita, ahankali ya zauna yana kallon yanda take takure jikin mamanmu, gaida mamanmu yayi Ta amsa Tana cewa "Bari in dauko maka abinci..." Tafada Tana kokarin mikewa, "Aa mamanmu..ki barshi...bana Jin yunwa..." Yafada cikin sanyinmurya, "Haba bangane Baka Jin yunwa ba...duk yau bakaci komai ba kuma kana cewa bakajin yunwa...." Ta fada sounding angry, shuru yayi bai ce komai ba, mikewa tayi ta fara dauko mashi rubutu da ake bashi ya amsa ya sha Sannan ya Dan kalli Fatima da ko daga Kai batayi ba tunda ya shigo dakin, "Zara..." Ya kirata ahankali, Dan motsi tayi kadan which serves as a reply, murmushi kawai ya saki yana Jin tausayinta har cikin ranshi because she's too young for what he's about to put her through, abinci mamanmu ta ajiye gabanshi taga har da kaza ciki, tasan she bought it for him alone,  kallon Fatima yayi yace "Ki juyo muci tare..." Yafada mata bayan mamanmu ta fice daga dakin, ahankali ta makale mashi kafada, "Dan Allah Zara kici kinji...gobe zan sayo maki katuwar kaza ke kadai...sai kici ki koshi kinji kou..." Yafada mata cikin whispers da babu Mai jinsu sai ita, still makale kafada tayi. Yanzu ya mance rabonda yaji tayi maganar, she always nod to everything tunda aka sa masu biki, , Dan ture kwanon Abincin yayi yace "Nima ban ci..." Yafada mata kaman zaiyi kuka, ahankali ta tura kwanon gabanshi shi kuma ya sake turawa yana cewa "Banci..." Ya fada yana turo mata baki, ahankali ta juyo gareshi shi kuma ya daga idanuwa ya zuba mata yana imagining is beauty dinta, she's so calm and gentle,  ahankali ta soma hannunta cikin Abincin ya saki murmushi yana cewa "Amaryar modibbo batason mijinta ya kwanta da yunwa.." Yafada cikin zolaya, daga idanuwa tayi ta turo mashi baki, shima hannun yasa cikn. Abincin sai ya Dora hannunshi kan nata, da sauri ta zare "Dan Allah kici..." Ya fada yana Jin natsuwa na ratsashi, maida hannun tayi Tana daukan 5to 8 grains of rice Tana kaiwa bakinta, shima habib zama yayi yaci ya koshi and ta dai bata ci sosai ba, ko kadan bai ci naman ba ya umarceta ta ci, itama kinci tayi, har saida ya raba biyu ya bata rabi, mikewa yayi ya Kai kwanon waje mamanmu ta biyoshi cikin dakin, nan ta zauna Tana basu shawaran zamantakewan aure, shuru habib yayi yana sauraron ta, deep down he's thinking kar ta bata saliva dinta tunda he don't have much time, bayan ta gama tayi masu aduar zaman lafiya da kuma samun zuria dayyaba, Sannan tace "Ku tashi ku tafi..." Tafada wearing a smile, ahankali habib ya Mike yana tunanin ko ya wanna Daren zai kasance, Fatima kam Tana zaune inda take bata Mike ba, dariya mamanmu tayi tace "Kije dakinki mana..." Tafada mata calmly, still Tana zaune bata ko matsa ba. Habib na shiga ya dinga kallon dakin, bed dinta looks beautiful to him tunda daman koma birnin da yake ba dakin masu kudi ya sani ba, Don haka yaga kyauwun dakinta sosai,  bakin gadon ya zauna feeling naughty, murmushi ya saki yana Dan mika tare da biting lips dinshi, he's feeling somehow, kawai yana ganin shima zaiji abinda akeji, kwantawa yayi yana dariya tare da mance duk wata matsalar shi. Mamanmu kam Tana chan Tana Shan drama da Fatima kan ta koma dakinta amma ko motsi bata yi, daga baya ma kwantawa tayi kasar inda take zaune, baki mamanmu ta bude Tana kallon ikon Allah, "Fatima ki tashi ki koma wajen mijinki..." Ta daka mata tsawa, jiki na rawa ta Mike zaune Tana fashewa da kuka "Ni nan zan kwana..." " tafada cikin kuka, "Ai Fatima haka bazai yuwu ba...haram né kauracewa miji...Don haka ki tashi ki koma ciki kinji kou?.." Ta fada mata calmly, "Tou..." Fatima ta amsa mata amma still bata Mike ba, dariya mamanmu tayi Tana tunanin Fatima irin yaran nan né masu tsoro amma da akwai kafiya, "Tou tunda baki tashi Bari in Kira modibbo sai ya zo ya daukeki da kanshi..." Tafada taba mikewa, da gudu Fatima ta Mike ta bar dakin mamanmu tabita da dariya, "Jaira..." Tafada Tana dariya, kofarta ta rufe Tana Mai yi masu adua. Ahankali Fatima ta dinga sando zuwa bakin Kofar ta ganshi kwance kan gado kafarshi kasa, ji tayi she can't step in, Dan juyawa tayi taga koina tsit, Kofar dakin gwaggo ta nufa ta bude ahankali, luckily bata farkaba, kanwata doguwar kujera data ga duniya Don ta ya tsufa sosai babu form sai wood da spring Fatima ta kwanta tare da lullube kanta. Habib na kwance yana jiran Fatima yaji shuru har wajen 11, Dan fita yayi yaga koina kulle har da Kofar dakin mamanmu, "Wa yo Allah Mamanmu...I have few days pls...just let me make use of the small moments I have..." Yafada kaman zaiyi kuka, bai Kara cewa komai ba ya koma daki yana bubbuga kafa kasa kaman zaiyi kuka, dakin ya koma ya kwanta amma sai bacci yaki daukarshi, bai samu bacci ba sai wajen karfe biyu na dare. Da asuba gwaggo Tana fitowa daga kurya taga mutum kudundune kan kujera, salati ta saki Wanda yasa Fatima fargawa, Tana ganin itace ta saki salati Tana cewa "Wai wa nake gani haka?.. Ba Zara bace?.." Tafada cikin fada da loud voice, "Wayyo gwaggo karki fada sa karfi ammi da mamanmu zasuji..." Bata karasa ba gwaggo ta kwala mata touch light dake hannunta Tana cewa "Ashe daman baki da ahankali ban sani ba?.. Ina kika baro modibbo kikazo nan kika kwanta?.. Amma Wallahi yau sai kinci ubanki cikin gidan nan..." Tafada sounding so angry,  da sauri Fatima ta Mike ta bar dakin while Sauran yan gidan suka fara farkawa saboda maganar gwaggo, mamanmu dake zaune kan praying mat Tana sauraron abinda gwaggo ke cewa murmushi kawai ta saki Tana cewa "Yarinta Mai dadi..." Shima habib yana jinsu Don yanda gwaggo ke magana da karfi da kyar in duk makota basu ji ba, Fatima na fita ta debo ruwa ta fada kewaye, shima habib fitowa yayi Don yin alwallah, Tana ganin shi tayi saurin durkusawa Tana Ina kwana. Murmushi ya saki ya amsa mata Sannan ya shige bathroom, har lokacin gwaggo bata bar fada ba, mamanmu ce taje ta bata hakuri kan ta rufa mata asiri Don har dukanta Ana iyayi saboda abinda tayi, sim sim Fatima ta shiga falonta tayi sallah, Sannan ta koma gefe daya ta takure, shima shigowa yayi yayi sallah,bayan sunyi sallah ya kalleta yace "Ina kika kwana jiya?.." Ya tambayeta cikin sanyinmurya "Dakin gwaggo..." Tafada kanta kasa, "Gaskiya kar ki Kira...kinji kou?.." "Tou..." Ta amsa mashi atakaice, "Taso kiji..." Yafada mata yana dariya ba musu ta taso ta taka ahankali ta dawo gaban shi, ahankali ya Kama hannunta ya jawota jikinshi gani yayi jikinta ya Kama rawa, Dan murmushi ya saki yace "Wai mene?.." Ya tambayeta, "Ba komai..." Tafada jikinta na rawa, ahankali ya kai hancinshi saitin kunnenta, sai kallon Kofar dakin take Tana kokarin mikewa, riketa yayi yace "Zara..Dan Allah ki Bari mu mori rayuwar aurenmu tunda ba dadewa zamuyi tare ba..." Yafada mata cikin sauyin murya, Dan kallon shi tayi Tana tunanin dalilin dayasa yace Ba dadewa zasuyi ba, kaman Ta tambayeshi amma ta kasa, juyo da face dinta yayi ta fuskanceshi Sannan yac "Zara kisan ko ban nan kina cikin Raina...kuma kece mace ta farko danaji yanda nake ji akanta..." Yafada yana kissing wuyarta, ji tayi duk jikinta babu dadi, hannu ya dinga shafawa a bayan ta zuwa waist dinta then to her chest, da sauri ta Mike Tana cewa "Zanyi fitsari..." Dariya ya saki yace "Hmmm guduwa dai zai kiyi..." "Aa fitsari zanyi..." Tafada Tana tsaye Dan nesa dashi, "Naji ..je ki dawo...Ina nan Ina jiranki..kinji..." Ahankali ta daga mashi Kai tayi wuf ta fita daga dakin, Aikam dakin mamanmu ta shige ta gaisheta Sannan ta samu wuri ta zauna, habib najin shuru ya saki tsaki ya Mike ya shiga dakin mamanmu, wajen karfe 8 aka kawo abinci daga gidansu Fatima, nan dai kowa yaci ya koshi Habib ya koma daki ya kwanta. Yau kam habib bai yarda tayi mashi wayau ba Don yana dawowa daga sallah ishai yazo da full chicken ya ajiye dakin baccinsu Sannan ya shiga dakin Mamanmu ya tarda mamanmu da Fatima tare, abinci mamanmu ta bashi yaci ya koshi Sannan shima ya Mike kafa, wajen karfe 9 mamanmu tace suje su Kwanta, mikewa habib yayi ya tafi waje ya tsaya yana jiran fitowa Fatima, bayan kaman minti goma mamanmu ta korota, Tana fitowa habib ya kamata sai dakinsu, kuka ta farayi ya zare mata idanuwa tayi shuru, nan ya umarceta tayo alwallah shima yayi, sallah sukayi rakaa biyu Sannan ya dauko kaza ya ajiye suci, San kadan Fatima tace saboda frgaba ganinta daki daya danamiji, bayan ya gama ya cire kayan jikinshi ya jawota jikinshi, nan dai ya rabata da komai na jikinta ya hau wasa da each and every part na jikinta but when it comes to the real deal ji yayi bai iyawa Don ko kadan bai samu hanya ba har Fatima ta fara fita hayyacinta, gani yayi in har yace he will force her baiyi mata adalci ba, kan ruwan cikinshi ya kwantar daita yana Shafa kanta har ta samu bacci, tunda da dugugu ya zuba mata ruwan wanka yaga Tana tafiya somehow dukda baiyi penetrating ba, kiranta yayi ya umarceta kar ta fita daga dakin Ta amsa mashi da tou, Safwan kam yana chan yana farautar yar mutane wato first daughter din alhaji Ibrahim, safwan bai boye mata komai na attitude dinshi ba, kawai he's telling her zai bata kudi and har million zai iya bata muddin zata zo gareshi,irin wannan kalaman yasa in ya kirata ba always take daukar wayar shi, saboda dukda yana Kira mata such Huge amount of money ita bata yarda zai iya badawa ba Sannan basu sake haduwa da shi ba, yau kam yana zaune a compound Din gidanshi wajen karfe hudu na marairaice sai kiran  number dinta yake bata piçking, da ganin shi he looks so angry, kawai gurinshi ya ganshi daita cikin gidan nan, yasan in har zai ganta ya bata cash a hannunta da wuya taki shi, he's next plan is yanda zai ganta ya bata kudi, sai Jan tsaki  yake yana dailing number dinta, ya kirata ya Kai sau goma sannan tayi piçking taja cewa "Dan Allah malam ka rabu Dani...ni ba yar is ka bace...ko billion zaka bani bazan iya saida mutuncina gareka ba...kar ka sake kirana..." Tafada mashi sounding so angry Sannan bata jira taji Abunda zai ce ba ta katse wayarta, yar dariya safwan ya saki yana cewa "zaki ci ubanki né..." Yafada yana sake redailing number dinta, still bata daga ba, "Hmm I pity you Wallahi..." Ya fada yana sake dailing number dinta. Picking tayi Tana cewa "Wai malam meye haka Dan Allah..."baki ya tabe yana cewa "Alhamdulillah..Alhamdulillah...Alhamdulillah...Allah na gode maka daka bani wacce taci jarabawa ta...naji dadi Allah ya amshi aduoi na...dear am so sorry for all I have said...I never meant anything I said...kawai am tasting you..kiyi hakuri rabia..." Yafada sounding so happy but deep inside he's furious, shuru yarinyar tayi Tana sauraron shi because yanda yayi magana this two days babu wani zancen wasa ciki, Jin tayi shuru yasa yayi tunanin she's not convinced sai yace "Wai baby kinyi shuru...believe what am saying...kawai inason aure né kuma yanmatan sai ahankali..shiyasa na gwadaki..but pls forgive me..kawai tell me inda kike zanzo..." "Nidai har Yanzu ban yarda dakai ba...you mean duk abubuwan da kake fada is a joke?.." "Yes mana,,,nidai tell me where are you?.." Ajiyan zuciya rabia ta saki Sannan tace "Ina gida né..." Idanuwa yayi rolling Don ko kadan ba haka yaso ba Don bai son yana zuwa unguwar da rana saboda yan San Ido "Ok...zanzo later da dare..., " "Aa kar kazo...dad bai yarda muna entertaining Maza...kawai we should keep taking on phone..." Tafada in a why that shows she's interested in him, yatsine face yayi Sannan yace "Ni Wallahi  I want to see you...kawai later zanzo then ki Dan fito mu gaisa..pls..." Bai karasa ba tace "Aa Maigadi bai Bari mu fita after Magrub...," "Haba..ai ke ba yarinya bace da zaa tsareki cikin gida...nidai tell me ya zaayi mu hadu?.." Shuru ta danyi for a moment Sannan tace "Gobe zamu gidan wata antymu...in na isa zan kiraka..." Dan kwantar da murya yayi before saying " Yanzu you mean sai gobe zan ganki?.. But kisan cewa zan kwana counting seconds to your call né...kawai farin cikina is gobe zan ga beautiful face dinki..." Yafada yana yatsine face, "Allah ya Kai mu..." Ta amsa mashi, hira suka Dan taba for a moment Sannan sukayi sallama, direwa yayi daga bayan motar yana cewa "Let's see if you're really holy...let's see if you can resist money..." Yafada yana shigewa falonshi, dakin da yake ajiye kudi ya shiga ya tara kudi masu uban yawa Yana arranging dinsu, "I can't wait for tomorrow.." Yafadawa kanshi yana wata muguwar dariya.17💜💛💚❤️💙 Sirrin wasu gayun 💛💚❤️💜💙 ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣7️⃣ Don't read if you didn't pay if you do I owe you🙅🏿 Dedicated to my anty....Allah ya Kara Kauna, Sai da yayi arranging kusan million ya fita ya jera a cikin mota, all because of rabia Ibrahim, kawai he's into destroying alhaji Ibrahim family and nothing is standing in he's way, duk Wanda ke son ganin pant dinka will be patient until he succeeded, ladies ayi hattara, not all that guys da suke like maka are really into you...some are there to destroy you, ko zaka wulakantasu Wallahi they don't give up easily, yana gama shirya kudin cikin mota yace "In ma wanna bai isa ba zan Kara...I won't stop until I destroy all ladies in that house...in da mahaifin ku ya taimaka mana da just 100k da kilan bazamu je néman aiki ba balle mu fada halin da muka shiga...a tiny charity always changes someone's life amma no...when am through with you...you will beg for mercy..." Yafada idanuwanshi na Chanza kala saboda fushi, har yau zafin abinda sukayi masu bai fita daga cikin ranshi ba, he's so hurt that he's like this and he's going to make all of them pay, yasan inda an samu just one good person daya taimaka masu da ko kadan bazasu hadu da alhaji idris ba balle yayi leading dinsu astray, amma nobody was will to help, Banda excuses babu abinda suke samu wajensu, shi kam alhaji Ibrahim face to face yake nuna mashi he won't help, he have the money but won't wash away their sorrowful tears, "Then it will be your turn...kawu musa...I will destroy your family...Wallahi I won't let anyone of you rest sai na koya maku hankali....I will deal with all of you...am in hell because of you people and am dragging you with me..." Yafada  idanuwanshi kaman ba nashi ba, yau sauyin idanuwanshi sun banbanta da na sauran kwanaki, duk baki idanuwanshi sun koma dogo kaman yanda na snake ke komawa, sai farin kawai, inda shi kanshi zai ga yanda ya koma da sai ya tsorata, "Inna..inda I have small blessing from you da nasa ban tabewa...just tiny little prayers,...just like mamanmu..." Yafada hawaye na taruwa cikin Wannan scary eyes din, "In da na samu prayers daga gareki da ban taba tabewa...habib bai tabe ba...." Yafada coming in contact with the whole truth, he's allowing himself to think about it for the first time, yasan habib is lucky for not doing what they're doing, he knows mutuwa is better than all this, he's so lucky because of mamanmu, idanuwa ya rufe yana nishi kaman wani Dan gudun tsira, "Ban yafe maki ba...and you will get what am getting..." Yafada yana biting bakinshi da karfi, ahankali ya zame ya zauna nan gaban motar ya hada Kai da gwiwa ya dinga kuka , yafi minti talatin nan ya kuka Sannan kuma ya Mike zumbur kaman he's not the one, idanuwanshi ya goge ya gumke baki yana maganar da babu Mai gane abinda yake cewa, he looks so angry and mad, ciki ya koma yaje ya watsawa kanshi ruwa. Mufida kam sun isa abroad lafiya da mahaifiyar ta, kuma sun samu damar ganin Doctor victor, suna zaune a gaban doctor da mamanta Doctor yana yi masu bayanin gwaje gwajen da akayi mata, nan yake fada masu womb dinta ya samu matsala saboda sex position da akayi mata was straight to her womb kuma it's with force shi yasa take bleeding, kuka mahaifiyar ta farayi sosai Tana Jin bayanin Doctor, mufida kam idanuwanta lumshe Tana tuna yanda safwan ya tura pillows a karkashinta ya bankareta Sannan ya fara thrusting da karfi, tun wannan lokacin tasan yayi mata illah a cikinta, kasa kuka tayi Tana sauraron bayanin shi, "Is there anything that can be down?.." Mahaifiyar ta ta tambayi Doctor, "Yes...she will heal with time...but it's only by miracle that she will conceive..." Doctor ya fada mata, kuka né ya kufcewa mufida Tana "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...na shiga uku..." Ta fada da karfi cikin kuka, nan dai Doctor ya rubuta maganin da zanyi healing dinta da wuri. Nana kam ta je gida weekend amma mamanta bata gan wannan babban waya da tazo dashi ba, cikin small phone dinta ta maida SIM card dinta Don kar ayi suspecting dinta, ko kadan bata son zaman gidan saboda babu freedom kaman hostel, she only,pretend to be a good girl, yau Sunday, tun wajen. Karfe biyu ta fara hada yan Kayan ta, mahaifiyar ta na zaune tayi kaman bata ga abinda takeyi ba, sai da ta gama ta fito da bag dinta sai sauri take kaman someone that is about to get away from hell, wurin mamanta tazo tace "Mommy zan tafi..." Tafada mata atakaice saboda daman already dad dinta ya bata kudin off keep dinta, wani irin kallon banza ta watsa mata sannan tace "Zaki tafi Ina?.." "School mommy..." Ta amsa mata atakaice, kallonta mamanta tayi from head to toe Tana kallon yanda take rawar jiki tace "Amma ke baki da hankali kou...yau lahadi zaki koma school?... Uban me zakiyi a school din?... " "Ai mommy muna da lecture gobe karfe takwas..shiyasa nakeson inje inyi karatu..." "You're very stupid..kina cikin gari nan shine Don kina da lectures gobe 8 zaki bar gidan Yanzu ko karfe uku baiyi ba...tou write this down in your thick skull in kinzo Friday bazaki komawa sai Monday da safe...so daga yau kar in Kara Ji kince zaki koma ranar Sunday..and ki sani ba son wannan bazan hostel da kike zaune nake ba..Don any slightest clue na yin anyhow zaki dawo gida...in yaso ki daina karatun completely...now get out of my sight..." Ta daka mata tsawa, baki nana ta fara turowa Tana magana Wanda ba Mai Jin abinda take cewa, ita Sam gidan nan baiyi mata ba, komai aka yi mata takura take gani, ciki ta koma har da kuka Wai an hanata komawa school, she's missing big mama sosai especially Kayan dadin da take ci wajenta, Yanzu da take Shafa makari she looks more beautiful Don man ya amshi jikinta sosai, Fatima kam bata fita daga daki ba sai in zata shiga bathroom zata fita Tana tafiya ahankali ta shiga ta dawo, she feels so much pain down there shima Haba bai fita ba yana manne a jikinta exploring it to he's satisfaction, sai dai yana tsoron penetration saboda babu hanya, in akayi abinci sai mamanmu ta aika masu nasu su biyu, habib kallon Fatima kawai yake yana Jin sonta na ratsa jikinshi, sai Yanzu ya Kara Jin  haushinshi haduwa da alhaji idris, he wants to spend eternity da Fatima, komai nata yana dauke mashi hankali, batayi mashi gardama duk yanda yakeso ya keyi daita saidai in yazo Kai hannun kasa sai ta girgiza mashi Kai Tana cewa "Zafi..." Shidai tausayinta bai barinshi yayi forcing kanshi cikinta, datayi complain sai ya hakura, yau kwanansu biyu and he's time is going fast, kullum yake fadawa Fatima is ta kula da mamanmu. Wajen karfe takwas ya dawo daga masjid, tafiya yake amma Kaman yana Jin tafiyar mutum bayan shi, in ya juya sai yaga babu kowa, saur yake sai yaji Ana cewa "Do it..or you die miserably in the next two days ..." Yaji kaman daga sama, da sauri ya waiga amma babu kowa, karatun alquran Wanda ya haddace ya farayi while walking like a mad person, wurin wani Mai Nama ya saya ya mika mashi dariya biyar ya umarceshi ya bashi naman na duka, har lokacin yana da kusan dubu hamsin daga cikin kudin da mamanmu ta bashi, naman aka bashi ya yakara bashi wata dari biyar ya Kara mashi sanna ya Kama hanyar gida still walking very fast, he can feel someone behind him, yana shiga gidan yayi saurin shigewa dakin mamanmu, a ya daga cikin naman ya mika mata Ta amsa har dayi mashi godiya, zama yayi ya kurawa mamanmu Ido ko blinking baiyi, ita kuma bata Lura ba ta bude naman ta Kai daya bakinta Sannan taga irin kallon da yake mata, itama Dan kallon shi tayi Sannan tace "Wannan kallon fa modibbo..." Ta tambayeshi cikin sanyinmurya, "Mamanmu...in har Allah zai maidoni duniya zan so ya sake bani ke amtsayin uwata, ...mamanmu Ina kaunar ki...mamanmu inasonki sosai..." Yafada yana kokarin fashewa da kuka, "Wai me ya kawo wannan maganar kuma?.. Zaka fara kuma kou?.." Tafada taba kallon shi, "hmmm mamanmu dole in fada maki yanda nake ji game dake...nasan ba Lallai in Kara samun irin wannan daman ba...shiyasa nake fada maki Ina sonki har cikin jinina...mamanmu Dan Allah ki kula da kanki da ..." Bai karasa ba mamanmu ta katse shi dacewa "Zaka fara kou...Yanzu na fara samun nishadi cikin zuciya ta shine Yanzu zaka kadugala min lissafi kou..." Mamanmu ta fada kaman zatayi kuka, idanuwa Habib ya lumshe Sannan yace "Kiyi hakuri mamanmu..kawai ina fadar abinda ke cikin zuciyata né...mamanmu ki kula da Fatima..." Fushi mamanmu tayi ta ajiye naman gefe daya Tana cewa "Banci tunda na Lura ba so kake kar inci...gashi dauki abunka..." Tafada Tana tura ledar naman gaban shi, ahankali shima ya tura gabanta yace "Mamanmu kiyi hakuri...na daina....kici kinji..." Yafada mata cikin rarrashi, mamanmu kauda knata tayi gefe daya hawaye na taruwa, ahankali habib ya Dora hannu kam nata yace "Mamanmu ki gafarceni....kiyi hakuri...Yanzu ba lokacin da zakiyi fushi Dani bane..aduar ki kawai nake bukata..Dan Allah mamanmu kiyi hakuri..." Yafada yana Dora naman kan hannunta, ahankali ta sa bayan hannunta ta goge face dinta Sannan tace "Modibbo kar in Kara Jin makamancin wannan maganar bakinka..kaji kou?.." Ta fada cikin sanyinmurya, ahankali ya daga mata Kai, "Kaga Yanzu ka zama Mai iyali...kawai kayi fatan Allah ya baku zuria ta gari...Sannan ka kula da kanwarka..." "Tou mamanmu..." Ya amsa mata yana tunanin jibi kaman Yanzu ko yana Ina, kawai he's thinking kilan kaman Yanzu mamanmu Tana cikin bakinciki saboda  mutuwar shi, yasan gidan nan cike da mutane sunzo gaisuwa, yasan he's mother will be daversitated, she will cry her eyes out, yana kallon ta tadauki naman ta Kai bakinta Tana taunawa ahankali, he can see she's hiding her tears, bata kalleshi ba tace "Tashi ka tafi wajen matarka..." Ta umarceshi, babu musu yau Mike ya dauki ledar tare dacewa "Sai Allah ya kaimu..." "Ameen modibbo..." Ta amsa mashi, fita yayi ya nufi wurinsu, yana fita mamanmu ta ture naman gefe daya ta fashe da kuka, sai da tayi ya isheta Sannan ta  Mike ta fita ta dauro alwallah ta fara sallah Tana Kai kukanta ga Allah, habib na shiga falo yaga babu Fatima sau ya shige bedroom yana sallaman tayi saurin mikewa with her red eyes da alaman ta fara bacci, murmushi ya saki yana cewa "Sorry na tasheki daga bacci..." Yafada yana zama bakin gado tare da jawota jikinshi, "Sannu da zuwa..." Ta fada in a calm tune. Amsa mata yayi ya Mike Sannan ya Kama ta itama ta Mike ya hada da kirjinshi yana shafa kanta ahankali, "Fatima..." Ya kirata cikin low voice, "Naam..." "Na kusa tafiya...mun kusa rabuwa...Dan Allah kullum ki dinga yi min adua kinji..." Yafada yana Shafa kanta, yau daga Kai tayi Tana kallonshi sai tace "Dan Allah kar ka tafi ka barni...yaya kar ka tafi Dan Allah..kullum kana cewa zaka tafi...nidai kar kaje koina..." Ta amsa mashi for the first time, face dinta ya tallabo yana kallon idanuwanta, murmushi ya saki Sannan yace "Nima Fatima banason tafiya...amma haka Allah ya kaddara..." Bai karasa ba sai tace ,"tou Dan Allah tunda bakason tafiya kar ka tafi...ai nasan ba dole zaa saka ba...nidai Dan Allah kar ka tafi...in ka tafi kullum sai nayi kuka...kuka zan dingayi har ka dawo..." Tafada bakinta chai, he's so happy she's talking today, it really gladden he's heart, "Fatima ban da yanda zanyi né...Fatima saninki yasa kullum Ina shaawar Kara rayuwa..Fatima na kamu da sonki a lokacin da baiyi tunanin haka ba...duk yanda nake cikin damuwa Dana tuna dake sai in samu sauki..." Yafada kaman zaiyi kuka, shuru tayi Tana kallon shi but she's happy and at the same time confused, "Nima yayana...nidai Yanzu yi min alkawarin babu inda zaka...ko kuma ka tafi Dani..." Ta fada mashi turo mashi baki, ajiyan zuciya ya saki feeling so happy, "Kema kiyi min alkawarin wani abu guda daya..." Yafada yana naughty smile, "Mene?.." Ta tambayeshi, ahankali yaya Dora bakinshi saitin kunnenta yau rada mata wata magana sai tace "Yaya zafi..." Still magana ya sakeyi mata tace "Tou..." Dariya yayi ya koma ya zauna bakin gado ya jawota ta zauna kan kafarshi Sannan ya dauko ledar Nama ya bude sukaci yana feeding dinta, sai da ya gama yace "Yimin tou..." Ya fada mata, Dan murmushi ta saki tace "Yaya kunya..." Tafada Tana rufe face dinta, "Tou Bari in rufe idanuwana....duk Kayan da kika cire ki doramin su kan kafata..." Yafada yana rufe face dinshi da tafin hannunshi, idanuwa tayi rolling ta sauka daga kan kafarshi, ahankali ta cire dangwali dake kanta ta wulla mashi "yauwa....naji daya..." Yafada yana dariya, ,"Dan Allah kada ka bude fa..." Ta fada mashi "Ban budewa..." Ya amsa mata, zaninta ta kunce ta cire ta wulla mashi then rigar ta shima ya ajiye kan kafarshi, duk yana lissafe da abubuwan da take cirewa, Jin shuru yace "_sauran biyu...ki cirosu..." Ya fada mata, "Wayyo Allah yaya...ni kunya nakeji..." Tafada Tana buga kafa kasa, baki ya tale kaman zaiyi kuka yace "Zanyi maki kuka fa..kinyi min alkawari zaki nunamin komai..nidai ki cirosu..." Yafada mata kaman wani yaro, kaman dai bata so ta cire both bra da pant dake cikinta, Tana wulla mashi na karshe ya bude idonshi, da sauri ta kare wajen Tana cewa "Yaya kace Baka bude idanuwanka, dariya yayi yana mikewa, hannunta biyu ya rike yana kallon jikinta da kyau "Alhamdulillah..." Yafada yana kallon ta from head to her toe, "Mata ta tafi na kowa...Fatima kyauwun ki ba a fuskar ki kawai ya tsaya ba had a jikinki...Allah ya Bani mata wacce tafi na kowa..." Yafada muryar shi na chnazawa, Fatima dai rike gabanta da chest dinta tayi gam saboda kunya Don bata bata tsayawa gabanshi haka ba shima bai taba ganinta from head to toe haka ba sai yau, "Yaya ka bani zanin tou..Wallahi kunya nake ji..." Tafada Tana turo baki with her eyes closed, Dan murmushi ya saki ya cire rigar jikinshi down to he's boxers har lokacin idanuwanta lumshe, sai da shima yayi naked ya taka zuwa inda take tsaye ya jawota jikinshi nan both naked body dinsu ya hadu with a spark, "Wayyo Allah na yaya..." Fatima ta fada Jin yana Dora hannunta kan joystick dinshi, "Bude idanuwa ki...." Ya umarceta, ahankali ta makale mashi kafada, "Dan Allah ki bude kiyi dauki hotona yanda ko a ina kika ganni zaki gane ni...ki kalleni da kyau...kinji matata..." Ya rada mata, still bata bude idanuwa ba,jikinta sai rawa Kawai yake saboda tsoron Abu guda, which is yanda yake kokarin shigarta but it's impossible, rikata yayi da hannunshi yana kissing duk inda Bakin shi ya Kama Sannan yana caress in duk inda hannunshi ya gama, ita kam bata komai sai fargaba, yau ma he tries to get intimate with her amma the pain was unbearable and she was crying out loud, dole ya daina saboda yana da tausayi kuma yana tsoron kar yan gidan su San halin da ake ciki, gefe daya ya koma yana kallon yanda take zufa, ba San haka mata ke Shan wahala on their first night ba ko kuma Don she's small né, kawai yana imagining yanda ake raping mace virgin, yasan it's a total hell, ahankali ya dauki mafici ya dinga busa mata iska yana bata hakuri har tayi bacci, gani yake he's purpose of marriage will not work, da yana tunanin if akayi bikin few days to he's death kuma ya sameta for one or two times he might be lucky to get her pregnant, amma gashi ko sau daya baiyi ba har time dinshi ya kusa zuwa karshe, kusa daita ya koma yana kallon face dinta with dry tears, "Allah sarki zara ta...ko jibi i Yanzu kina wane Hali?" Yafada yana Shafa face dinta, "Nasan kina nan kina Danasanin rashin hakurin inyi ko da sau daya né....amma ba komai na yafe maki...kar Allah ya tuhumeki da rashin amincewa da mijin ki..." Yafada hawaye na taruwa idonshi, ahankali ya sauka daga kan gadon ya fita waje ya debi ruwa cikin roba ya zuba cikin bucket ya shiga bathroom, duk abinda yake ahankali yakeyi kar kowa yaji Wai shi kunya, yana shiga bathroom yayi wankan tsarki ya fito ya dawo daki ya fara jera salloli yana kuka yana rokon Allah ya dorashj kan wannan azzaluman, bai kwanta ba har akayi sallah asuba, kawai gani yake in ma sunyi nasara kanshi it's a lesson, at least he knows he's going to die Sannan ya gyara relationship dinshi  da Allah, yana tausayi Wanda yake tsakar Jin dadin rayuwa mutuwa ya katse masu jindadi farat daya babu warning, saida yayi sallah ya tada Fatima itama tayi sallah, Kaya ta saka ya fita waje tayi wanka ta dawo kawai tunani yake zama da bathroom a waje. Bai da sirri tunda dakayi wanka ansan Abunda kenan, bayan ta yi sallah ya tambayeta abinda take son shi amma kunya bai barta tayi magana ba, fita yayi daga dakin ya gaido mamanmu dake zaune kan praying mat Sannan ya fita, yana tafiya yana adua, wurin wani Mai kanti ya je ya sayo masu Kayan shayi biredi na kudan dubu biyu sai ya sayo ruwan shayi kulli kulli da yawa ya dawo gida ya mikawa mamanmu da gwaggo nasu Sannan ya koma dakinsu ya hada masu tea suka sha Fatima ta koma ta kwanta shima kuma ya koma kan praying mat ya dauki alquran ya dinga karatu. Safwan kam tunda gari ya waye ya sa waya gaba yana jiran kiran yar gidan alhaji Ibrahim, bai kirata ba har karfe sha biyu na rana, Jin shuru har 2pm yasa ya kirata, sai da ya kusa tsinkewa ta dauka tace "Oh am so sorry...har na dawo gida ban samu kiran ka, wani irin bakin ciki yaji ya katse wayarshi, kawai bai San abinda zaiyi mata yaji ya huce ba, she's making him have more evil plans on her, "Kina ganin you have sense...hmmm ni kuma I won't free you until am done with you..." Yafadawa kanshi, wayarshi né ya fara ringing yaga she's the one kaman kar ya daga amma sai yayi piçking yana cewa "Bansan bani da muhimmaci wajen ki ba sai yau..." Bai karasa ba tace "Dan Allah kayi hakuri...cewa akayi kar in dade kayi hakuri Dan Allah..." Ta fada mashi cikn sanyinmurya, "Ban yarda ba...inda Kin damu Dani kaman yanda na damu dake da at least kin kirani kinyi min bayani...amma nothing..sai da na jira ki na gaji na kiraki kike fadamin haka...Kawai dai shikenan ..Allah né a jarrabceni da son mason wani..." Yafada kaman zaiyi kuka "Wayyo Allah ba haka bane..nifa babu Wanda nakeso..ina short bani da saurayi babu Wanda nake waya dashi sai Kai......nidai Yanzu kayi hakuri Dan Allah..." "The only way da zanyi hakuri is ki fadamin yanda zaayi in gan face dinki..." Yafada mata atakaice, shuru né ya Dan biyo baya for a moment Sannan tace "Tou Yanzu it's after 2, muna zuwa islamiya karfe hudu, amma tunda ba kusa islamiyar take ba da karfe uku da rabi muke barin gida...amma because of you zanyiwa driver karya ya kaimu da wuri..sai kazo before four mu gaisa...." Dan kara ya saki alaman Jin dadi yace "Wayyo baby I love you so much...inason ki sosai...but why Baku islamiya nan unguwar har sai kunje nesa..." Ya tambayeta, "Dad yace nan babu islamiya Mai kyau...Sannan he don't want us to mingle with any one of them..." "He hates the poor and the poor is about to dig into he's children so deep that they will hardly survive it..." Ya fada cikin ranshi, "Ai da gaskiyar shi...you're too classy to mingle with the people in that area...Yanzu tell me the address..." Nan tayi mashi describing inda islamiyar take sukayi sallama, usman ya Kira suka gaisa Sannan ya fada mashi abinda yakeson yi, dariya usman yayi yana cewa "Shege safwan...kazama annoba..." "Nidai listen..zanyi maka flashing..sai ka kirani kana cewa anyi admitting Inna..." Dariya usman yayi cikin na masu Hutu yace "You're funny..kana tunanin if ka fada mata hakan zaisa ta biyoka?.." "Kai dai just call and leave the rest to me...ni take son rainawa hankali sai Wulakanci take...Yanzu just make sure you called me...then I know how to force her to follow me to see my sick mother..." Ya fada sounding so mean, dariya dai kawai usman yayi ya amsa mashi da "I will do my own part..." Yafada yana kashe wayar, ahankali safwan ya Mike ya shiga bathroom yayi wanka. Abinka da Wanda ke da agenda before 3:30 yana chan yayi parking opposite islamiya yana jiran zuwansu, another plan da yake dashi is baison sauran sisters dinta su waye shi saboda suma ba barinsu zaiyi ba kuma in har suna ganinshi da ita ba amince mashi zasuyi ba, yana zuwa ya kirata a waya yana nuna mata he loves her so much that he's here tun 3, you know Dan Adam muddin zaka nunawa mutum kulawa ba wuya zaka mallaki zuciyar shi, Tana Jin yace he's here tun 3 taji ya fara kwanta mata duk wannan hatred da tayi mashi saboda yanda ya dinga yi mata maganar iskanci sai ya fara gushewa, karfe hudu sauran minti shabiyar suka isa Kofar islamiya, itama yarinyar irin yanmatan nan né da basu fadawa sisters dinsu gaskiya, yana hangan motar shi ta kalli sisters dinta da sauran siblings dinta kananu tace su shiga ciki Tana zuwa zata amshi sako, Ta fada masu Sannan. Suka sauka suka shiga ciki ita kuma ta nufo motar safwan. Thanks 18💛💙💜💚❤️ Sirrin wasu gayun 💙💜💚💛❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣8️⃣ Don't read if you didn't pay... Dedicated to my anty, you enemies shall never laugh at you Insha Allah. Allah ya jikan wayanda suka rigamu gidan gaskiya. Tun daga nesa safwan yake kallon takunta, she's so elegant, tafiyarta cikin natsuwa, "A wicked man with a good children..." Yafada while looking at her without blinking, rabia is such a beautiful and gentle girl, chest dinta ya kalla yaga it's as full as riped mango, "It will be fun..." Yafada while Tana daf dashi, ahankali yayi wining glass din handsome cute face dinshi ya bayyana, itama she loves this cute guy that is crazy about her, kallon ta kawai yake ta karaso kusa da Kofar shi, idanuwa ya lumshe yana shakan kamshin perfumes dinta, "Ko Yanzu na mutu Alhamdulillah..." Yafada while relaxing with he's two eyes plugged into hers, ahankali ta saki murmushi daga inda take tsaye Don ko kadan bata da niyyar shiga motar, hannu yasa ya bude mata Kofar mota yace "Shigo gimbiya..." Sounding so real, ahankali ta girgiza mashi Kai Tana cewa "Daga nan Ai ya isa..." Bata karasa ba ta marairaice mata yana cewa "Kam Wallahi ban yarda...ya zaayi inzo in zauna in jiraki for almost an hour Sannan kizo ki barni zaune baki shigowa mu gaisa...gaskiya aa..." Ya fada kaman zaiyi kuka, Dan murmushin Jin dadi ta saki Sannan tace ,"Ai kaga mun kusa fara karatu...in the next ten minutes zaa fara..so it's better mu gaisa sai in koma ciki kar a barni baya..." Tafada sounding so friendly, Kai ya girgiza yana cewa "Wallahi aa...nidai shigo ko na minti daya né I will appreciate.." Yafada mata atakaice, kaman dai bataso ta zagaya, Tana zagayawa yanayin shi ya sauya, face dinshi yayi frowning kaman bai taba dariya ba, Tana shigowa sai ya saki murmushi, "Ina wuni.." Ta fada mashi calmly, "Lafiya lau baby..ya kike ya kowa da kowa da dad dinki..." "They're all fine and yours.." Ta amsa mashi, "Lafiya lau Wallahi..baby banson bata maki lokaci...inason fada maki gaskiya...ban taba ji abinda nake ji game dake ba...I hav fallen for you attitude and class...Dan Allah Nima ki soni..." Yafada hannunshi kan phone dinshi, daman kafin ya shigo ya saka number usman a speed dial Tana shigowa kafin ta Ankara har yayi dailing number usman, "Nima ka Dan kwanta min..ba taba tsayawa da kowa haka ba sai Kai...daddy bai yarda mu tsaya da kowa amma because of you I have broken he's rules,..." Tafada cikin sanyinmurya, "Baby I will pay for this time..." Yafada yana Kama hannunta, ahankali tazo zarewa amma sai ya Dora mata bundle din 1k guda uku making 300k, idanuwa ta zaro tare da saurin maida hannunta baya kudin suka zube kan legs dinta, zata bude bkai tayi magana wayarshi ya fara ringing,  da sauri yayi piçking as planned usman ya fada mashi  mom dinshi babu lafiya, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun!.." Yafada da karfi yana dafa chest dinshi kaman mace, idanuwa itama rabia ta zaro Tana kallon yanda yake salati, "Wane hospital?.." Yafada kaman da gaske. Rabia shock din biyu ya zame mata, na farko ga na kudin da bata taba gani ba, Sannan ga maganar dayake da tashin hankali, "Tou gani nan zuwa Yanzu..." Ya amsa atakaice ya kashe wayar, Dora kan yayi a staring yana naughty smile Wanda babu Mai gani, "Lafiya?.." Rabia Ta tambayeshi "My mom is seriously ill..." Ya amsa mata kaman zaiyi kuka while he's head is still on the staring, "Ayya..sorry about that..." Tafada mash cikin sanyinmurya, ahankali ya daga Kai yayi relaxing Sannan yace "Na shiga uku...na shiga uku...in har nayi loosing uwata bata ga matar da San aura ba na shiga uku...kullum her dream is to see her future daughter inlaw, ..amma bansamu wacce taci jarabawa ta ba sai ke...Dan Allah see my mom before she dies...pls am begging.." Yafada yana Kama hannunta, shuru tayi not knowing what to say, yanda ya rike mata hannu it feels so warm Don she can feel something in him that she can't point finger at, "Dan Allah don't say know..pls.." Yafada yana Shafa hannunta ahankali, jikinta sai rawa yake dukda da akwai sanyi a cikin motar she's feeling so hot "Say yes kawai ki sha mamaki..." Yake fada cikin ranshi, "Just say yes.. Because the more I suffer because of you the more I will dig you to hell..." Still ya fada cikin ranshi yana kallon face dinta that is deep in thought, "Ni bansan yanda zanyi in fita daga gida ba...Allah na gani I will love to meet your mother..amma am confused..dad Dina bazai Bari ba..." Ahankali ya sake Shafa hannunta yace "Ba sai kin fada mashi ba....kawai you can make something up...something that he won't suspect anything..kawai I won't take much of your time.kawai da kin ganta zan maidoki gida...pls..." Yafada mata har lokacin yana rike da hannunta, kudin dake kan kafarta ta Dan zare hannunta ta debo kudin ta Mika mashi Sannan tace "Pls ka barshi..ni ban San inda zan kaisu ba.." Ta fada cikin rawar murya, idanuwa safwan yayi rolling Sannan yace "Hmmm baki San koni waye ba...am among the hidden billionaires...duk Wanda ke tare damu suna Jin dadi balle ke da have caught my attention...Bari ma ki gani..." Ya fada yana bude inda yake ajiye kudi, bundle biyu ya sake daukowa yaga ta bude baki, ahankali ya kama hannunta ya dora kudin samansu yana cewa "Baby kiyi duk abinda kikeso dasu...ask me ko billion né zan baki...kinji kou?.." Ya tambayeta yana kallon yanda mamaki ke kwance kan face dinta, "You have a greedy dad so nasan baki taba ganin irin wannan kudin ba..." Yafada cikin ranshi "Kudin sunyi yawa..bansan ya zanyi dasu ba..." Ta fada mashi, "Kiy duk yanda kike so dasu...kinji baby na..." Ya fada hannunta cikin nashi, "Tou Yanzu Ina zan ajiyesu?.." Ta sake tambayan shi, kura mata Ido yayi sai ya saki murmushi "You're a big girl..this money shouldn't be a big deal...kawai keep them...now tell me zaki ga mom Dina?.." Ya tambayeta, shuru tayi Tana tunani "To Yanzu ya zance wa dad Dina ya barni..." Ta fada sounding out of plans, shima shuru yayi for a moment yace "I have an idea...why not kiyi fada masu zaki je gani Doctor...sai ki fadamin inda zan sameki in daukeki..." Ya fada mata "Ai kuma still driver zai kaini kuma zai jira har na gama sai ya maidoni gida,,,kaga no way..." Ta fada mashi, idanuwa yayi rolling Sannan yace "Did you love me?.." Ya tambayeta, shuru tayi idanuwanta kan kudin dake hannunta, hannu yasa ya daga jaw dinta  ya juyo da face dinta gareshi Sannan yace "Did you love me?.." Ya sake tambayan ta sounding so romantic Don yanda yake yi it will take only a genius to know he's up to something, ladies lesson for u, because he's sweet and good with words does not mean he's totally into you, hausawa sunce Mai son abunka ya fika dabara, so be careful.  "Pls tell me if you love me.." Ya sake fada mata cikin sanyinmurya idanuwanshi cikin nata yana Jin kaman ya hada bakinshi da nata amma ya San hakan will ruin he's plan, ahankali ta daga mashi kai, gira daya ya daga yana kallon bakinta, inda zata Lura da irin kallon da yake mata ta the moment da ta gane he's so into her body, "Then try and sneak out of the house...kafin a san kin fita you will be back..." Ya rada mata idanuwanshi kan bakin ta, cikin rawar jiki tace "Amma Mai gadi zai sani...Allah dad Dina yana da tsanani...I don't want to annoy him..." Tafada tsoro na bayyane a face dinta, "He knew he have enemies dole ya zama over protective..." Safwan ya fada cikin ranshi before saying "Kice wani Abu zaki sayo waje..." Bai karasa ba tace "Ai ba'a Bari mu sayi komai nan unguwar...we have all we need at home..." Ta amsa mashi, goshi safwan ya dafa before saying "Nidai look for a hy to sneak out..in kuma bazakiyi meeting mom Dina ba shikenan..." Yafada sounding a little bit angry, "Zanyi...zanje..." Tafada cikin rawar jiki, "Good baby...Ina zan zo daukan ki?" Shuru tayi Tana tunani for about a minute Sannan tace "Kusa da wannan shop din na wajen unguwa mai suna Ramadan..." "Ok naji..what time?.. Remember time is not on my side...she can die at any time..saboda friend Dina yace she's critical.." Yafada mata, ita kam da Tana da hankali zata game he's not saying the truth, amma she's so gone by he's sweet words and huge gift, "Wane time kakeson in fito?.." Ta tambayeshi "Anytime is ok by me..kawai a samu ki dawo before islamiya time Don kar a gane baki nan..." Yafada mata, "Tou shikenan...amma pls..ka ajiye kudin nan...ban San ya zanyi dasu ba..." Tafada mashi Tana ajiye kudin inda ya fiddo su, kura mata Ido yayi yana tunanin halinta, he feels she's kind and not bad, kawai sai yayi tunanin why should he take revenge on her Sai kuma yace "He must pay.." Ya fada cikin ranshi, duk Dan adam yana da good side sai dai bad side yayi dominating good side, ahankali ya matsa kusa daita ya dauki kudin ya daga mata hijab da sauri ta Kama hijab dun Tana cewa "Meye haka pls..." Tafada Tana hararan shi, dariya yayi ya saki hijab din yana cewa ,"so nake in boye kudin...and note bana amsar kyauta in na yiwa mutum...so take it...kuma Yanzu ki tafi kar a fara badake ba..." Yafada mata, shuru tayi Tana kallon kudin that look like a mountain, Dan bag dun islamiyar ta ta bude ta zuba kudin ciki Sannan tace "Sai munyi waya..ka gaida Mara Lafiya..." Tafada Tana bude motar, safwan kallon ta kawai yake, he can't wait for tomorrow, yasan it will be so much fun, kawai one thing he's not going to do is hurt her, he will be gentle on her, "Ko kuma no...if am gentle Ai ubanta bazai San she have been fucked ba...dole sai nayi abinda zai bar zuciyar shi broken just the way he broke ours with he's greediness. Sai da ya tabbatar ta shige cikin islamiyar Sannan ya ja motar ya bar wajen. A bangaren habib kam tunda yasan gobe is he's deadline wato sati biyun da suka bashi ya dukufa adua, duk yau bai fita ba yana daki yana karatun alquran, sai da sallah zuhr ya fita yaje ya masjid ya dawo, Fatima da sisters dinshi, Fatima na ganinshi tayi saurin sauke kanta kasa alaman Tana Jin kunyarshi, zama yayi ya gaida mamanmu Sannan tace "Zara tashi ki kaiwa yayanki abinci..." Ta umarceta, zata Mike habib yace " Ni mamanmu banjin yunwa...na koshi..." Yafada mata cikin sanyinmurya, "Zaka fara kou?.. Duk yau me kaci?.." "Ba ci komai ba..kawai banajij yunwa né...Bari zanje inyi karatu..." Yafada yana mikewa, mamanmu bata Kara cewa komai ba ta bishi da kallo, sai da ya fice mamanmu ta kalli Fatima tace "Tashi ki Kai mashi abuncin...ki tabbatar yaci...kinji kou?.." "Tou mamanmu..." Fatima ta amsa mata Tana mikewa, Abincin d mamanmu ta shirya saboda shi Fatima ta dauka ta fito daga dakin mamanmu ta yi hanyar dakinsu, Tana shiga ta tarda habib zaune rike da alquran yana kuka, yana ganinta yayi kokarin boyewa but it's clear, da sauri ta ajiye Abincin ta dawo kusa dashi Tana cewa "Yaya menene kake kuka?.." Ta fada Tana kokarin kuka, kasa kallon ta yayi ya cigaba da hawaye,  he's heart is beating very fast, he's so afraid and it's written on he's face, "Destiny..." Ya furta under he's breath, bai Ankaraba sai Fatima ta fashe da kuka sosai Tana zaune a gabanshi sai hannunta biyu a face dinta sai kuka kawai take kaman she knows why he's crying, ahankali habib ya jawota jikinshi bai rarrasheta ba sai suka cigaba da kuka, kanta ya Dora kan shoulder dinshi yana Shafa kanta yana hawaye, he can't just believe he's life is coming to an end, kuka ya dingayi hawayenshi suna sauka a shoulder dinta ita kuma nata a kan chest dinshi, bai San tashin hankalin da ya wuce ka San ranar mutuwarka ba, duk yanda Baka Jin dadin duniya mutuwa is so scary, bayan kaman minti biyar ya daina kuka sai sakin ajiyan zuciya kawai yake amma Fatima bata daina ba, har lokacin she was crying, batasan why he's crying ba but ganin shi yana kuka makes her want to cry, ahankali ya daga kanta yana kallon wet face dinta da nashi wet face din, yana Jin zafin rabuwa daita Sannan yana Jin tausayinta, har lokacin bata daina kuka ba sai shessheka kawai take, ahankali ya girgiza mata Kai yana cewa "Gimbiya ta ki bar kuka...ki adana kuzarinki...kinji dan Allah ,," Yafada mata ciki rarrashi, ahankali ta sa bayan hannunta ta goge face dinta tace "Yaya na..." Ta kirashi har lokacin tears basu bar rolling ba, "Naam gimbiyata..." Ya amsa mata yana tayata goge new tears dake fita idanuwanta, "Jikina babu dadi..." Ta fada mashi still crying, kura mata Ido yayi yana mamakin har har shakuwarsu ya kaiga ta gane something bad is about to happen to him, ,"gimbiya meke damunki?.." Ya tambayeta cikin sanyinmurya "Nima Wallahi ban sani ba...kawai jikina babu dadi kuma kaima nasan da akwai abinda ke damunka..kana cewa zaka tafi ka barni..." Tafada Tana fashewa da Sabon kuka, Kara jawota yayi jikin shi new tears na fita daga idanuwanshi ya Dora kanta kan kirjinshi yana shafawa ahankali yace "Kiyi hakuri matata...komai sai da amincewan Allah...ki bar saka kanki damuwa..." Yafada cikin rarrashi, still bata daina kuka ba har, yafi minti ashirin yana petting dinta amma to no avail, duk ya rasa inda zai saka kanshi ya ji dadi "Fatima .." Ya kirata amsa mashi tayi cikin kuka Sannan yace "Nasan abinda yasa baki Jin dadin jikinki..." Ahankali ta kalleshi Tana jiran more explanation "Saboda yau zan dauki budurcin ki...kuma inason ki saki jikinki...kar ki ji tsoro ko wani abu...ki bari in sanki kafin ikon Allah ya faru Kaina.,," Yafada mata, dif tayi baya Kara kuka ba, sai fargaba kuma, "Nidai aa..,ban iyawa Sam..." Ta amsa mash kaman she's not the crying lady, hannunta biyu ya Kama ya sumbata yace "Nidai aa kiyi hakuri...nasan zaki iya...kuma ni inason mu samu baby tare dake..ko baki son baby.." Yafada mata "Nidai ban so..." Ta amsa mashi atakaice, yar dariya yayi Sannan yace "Tou Ai ni inaso...kuma in Allah yasa kika samu ciki a Daren yau in namiji né a bashi sunana in kuma macece a bashi sunan mamanmu ..." Ya bar mata wasiya, baki ta turo tace "Lallai ma..,ni ban so.." Ta sake fada mashi sounding frank "Hmm Dan Ina tausaya maki kou?..ba matsala..ni shikenan tashi ki koma dakin mamanmu tunda bazaki bani hadinka ba..." Yafada cikin nuna fushi, Aikam da sauri ta Mike ta barshi nan zaune, dariya ya saki deep down yayi deciding he's making her a woman tonight, yau is he's last chance and he's not playing with it, Tana fita ya cigaba da karatu yana rokon Allah ya tserar dashi daga hannun azzaluman daya shiga, ahaka sai har dare yayi, bayan ya dawo daga sallah ishai ya Kira sisters disnhi gefe guda ya dingayi masu nasiha batare daya Bari mamanmu ta sani ba Don yasan she will be mad at him, da wata sister dinshi taga nasihar yayi yawa sai cewa tayi "Wai yaya wannan nasihar na meye?.." Ta tambayeshi sounding so surprised "Nidai kuyi yanda nace..Dan Allah Mamanmu da Fatima sune damuwata..San Allah ku kula dasu kunj kou?.." Yafada sounding very serious, eh kawai suka amsa mashi Sannan yace "Allah ya kawo maku mazaje na gari...". Wurin mamanmu ya shiga ya zauna yayi mata kuri da Ido yana mata kallon bakwana, da ta juyo sai yayi saurin dauke kanshi, da ta juya sai ya cigaba da kallon ta, ganin yazo Yayi mata zaune babu magana yasa tace "Ka tashi kaje wajen matarka..." Ta umarceshi, zama yayi kanshi kasa hawaye na taruwa idonshi, he may not see her ever again, still yana nan zaune not saying a word and not moving, ahankali mamanmu ta kalleshi tace "Modibbo..." Ta kirashi, kanshi kasa ya amsa mata, "Ka koma wajen matarka..." Ta sake umartarshi, "Dan Allah mamanmu ki Bari in tayaki hira..." Yafada kaman zaiyi mata kuka "Ai ba hira kake yi min ba...naga ka zuba min idanuwa..ni kuma banason hakan...Don haka kaje wajen matarka kar ta dauke ni muguwar uwar miji..." Tafada wearing a smile, ahankali habi ya daga Kai ya kalleta trying to capture the moment when she smiles, "Nidai mamanmu ki bar ni nan tukun nan..." Ya fada mata, "Naji..amma in so kake kayi hira nan to kaje ka kirawo matarka sai ayi tare..yafi dadi..." Ta fada mashi, ahankali ya Mike yana cewa ,"tou mamanmu barin in kirawo ta..." Yafada yana barin dakin, mamanmu raka shi tayi har bakin Kofar har sai da ya fita ta kirawoshi ya juyo Sannan tace "Sai da safe Allah ya tashe mu lafiya.." Tafada Tana dariya, baki ya turo ya dawo kusa daita yace ,"mamanmu Dan Allah ki kwana yi min adua yau...kinji mamanmu?.." Yafada yana kokarin daidaita voice dinshi, kura mashi Ido tay Tana kallon yanda duk ya rame tace "Tou naji..zanyi maka..." Ta amsa mashi cikin sanyinmurya, zata maida kofa yayi saurin rungumeta jikinshi, itama rikeshi tayi not knowing exactly what to think of, da kyar ta kwace daga gareshi, kawai sai ya fashe da kuka "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Mamanmu ta fada Tana kallon shi,hannunta ya Kama da niyyar zai yi mata magana sai yaji kaman an shake shi, he want to tell her he's going to die tomorrow, yanda ya rike wuyar shi yasa mamanmu saurin mika mashi ruwa, Tana Shafa bayan shi, shi kadai yasan abinda yaji at the moment, sai Yanzu ya gane da gaske any attempt to say anything about them is equal to death warrant, mikewa yayi yana nishi Jin an saki wuyarshi, duk idanuwanshi sun Chanza kala, bai Kara kokarin cewa komai ba ya juya ya Kama hanyar dakin su yana rike da wuyarshi, mamanmu tsaye Tayi tana kallon danta gabanta na faduwa, ita a tunanin kwarewa yayi yayin da yake kokarin yi mata magana, ahankali ta koma ciki gabanta na faduwa like never before, komawa tayi waje tayi alwallah ta shiga dakinta tafara sallah as usual yanda yake yi kan yaranta, Ahankali habib ya shiga dakin, Fatima data kasa barshi na ganinshi tayi saurin mikewa tsaye Tana cewa "Sannu da zuwa.." "Yauwa...kinyi sallah?.." Ya tambayeta, ahankali ta daga mashi Kai, takowa yayi zuwa inda take ya rike shoulder dinta, he wants to say something to her but he will wait until after, yau yayi deciding no going back, jawota yayi jikinshi ya dinga romancing dinta har ya raba da komai na jikinta, saida yayi aduar saduwa da iyali Sannan ya kusanceta, bakinshi nata saboda kar tayi ihu, Idanwanta cike da hawaye, shima hawayen yake yana imagining baisan duniyar dadi ba sai yau and he's leaving it soon, saida ya samu natsuwa ya zare bakinshi daga nata, Fatima kam sai kuka take Tana jin daga waist dinta zuwa kasa ba nata ba, habib kallon yanda take sakin ajiyan zuciya yayi ya Dora kanshi kan chest dinta yana zuba mata albarka, babu abinda bakinshi ke furtawa sai kalmar godiya gareta, Fatima sau kuka take batason ko Jin one word daga gareshi for she hates him for thinking he's a wicked man for injuring her, ji take kaman ta koma gurguwa saboda azaba, jawota yazo yi ta buge mashi hannu while still crying with her swollen eyes,  murmushi yayi yana kallon ta, "Gimbiyata Bari in baki tukuici..." Yafada yana mikewa daga kan gadon babu komai jikinshi, sauran kudin dake hannunshi dubu hamsin ya dauko, yasan he won't need it anymore, bakin gadon ya dawo ya Kama hannunta ya Dora kudin yana cewa ,Wannan shin tukuicinki...nagode Fatima...duk abinda nayi maki daya bata maki rai ki yafemin...kuma Nima duk abinda ki kayi min wala na sani wala ban sani ba na yafe maki...nagode Fatima Allah ya baki aljanna..." Ya karasa maganar gwani ban tausayi, ahankali Fatima ta fada jikinshi still crying, rungume ta yayi yana Shafa kanta tare dayi mata fita da hand fan har tayi bacci, zamewa yayi daga gareta ya saka jallabiya ya fita wanka yayi ya dawo daki, yana son sallah amma he feels so weak for doing what he has never done, sai yaji he wants to rest for just few minutes Sannan ya tashi yayi salla, bakin gado ya zauna ya Dan kwanta with he's legs down few minutes later yaji bacci ya daukeshi. Karfe 12 dot yaji wani irin dariya Mai karfin gaske Wanda ya sa ya zabura daga bacci, wannan shugaban ya gani sanye da Kayan cult dinsu Sannan hannunshi rike da wata katuwar wuka, ihu Habib ya saki yana cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mamanmu !!!'" Ya fada da karfi Wanda yasa both mamanmu da sauran yan gidan farkawa, daman mamanmu batayi bacci ba Don bacci Sam yaki zuwa, Fatima ma bude idanuwanta da sukayi mata nauyi tayi taga habib tsaye idanuwanshi duk waje yana ihu yana kiran mamanmu, "We didn't force you to come to us..you came yourself...I gave you order...you refuse to do it..now your time is now...you going to die..." Shugaban ya fada cikin wata irin murya, ,"Mamanmu..mamanmu..mamanmu...zasu kashe...ni..." Yafada da karfi while wannan shugaban ya daga katuwar addan hannunshi sama, da gudu Mamanmu ta shigo cikin dakin not minding their privacy, shigarta yayi daidai da sanda Mutumin ya bugawa habib wannan wukar hannunshi a Kai, Fatima dake zaune bakin gado Tana kallon demonstrations din da habib keyi ta dinga kuka dukda bata gani kowa sai shi dake ihu, a kaidar cult dinsu duk Wanda bai cika umarni ba zaa kasheshi spiritually which nobody will know the real cause of death, Sannan wannan wukan na hannun shugaban na taba mutum zai mutu, so lokacin da mamanmu ta shigo shi kuma ya bugawa habib wannan wukan sai yaji wannan dakin ya zama in conducive, you Don't have to be rich to be powerful, some people are spiritually fit, habib dafa kanshi yayi yana kalle kalle cikin dakin, kawai sai ya fashe da dariya Mai karfin gaske. Thanks19💙💛❤️💜💚 Sirrin wasu gayun 💙💜💚💛❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 1️⃣9️⃣ Don't read if you didn't pay Dedicated to my anty... Wani irin dariya ya saki looking and Sousa weird, mamanmu ko kallon Fatima dake zaune kan gado babu Kaya batayi ba sai modibbo da duk idanuwanshi sun birkice kaman ba nashi ba, jiki na rawa mamanmu ta rikeshi Tana "Modibbo gani..." Ta fada cikin rawar murya da kuma matsanacin tashin hankali, afusace habib ya juyo gareta da idanuwanshi da suka juya Sannan he's looking at her kaman bai taba ganin Mai Kama daita ba, sai dariya kawai yake kaman Wanda ya haukace, ahankali mamanmu ta zo zata sake Tana shi ya wani ture ta kasa ta fadi, Fatima dake kare chest dinta da zanin gado fashewa da kuka tayi gami da sakin ihu, "Modibbo..." Mamanmu dake zaune kasa rike da waist dinta Ta sake kiranshi amma babu abinda yake sai kuka San an hannun shi biyu rike da kanshi,  "Modibbo Dan Allah ka kalleni..." Mamanmu ta fada cikin rawar muryar amma ko kallon ta baiyi sai dariya, "Fatima kirawo abbanki..." Mamanmu ta a fada cikin tashin hankali, Fatima kam ko moving kafarta bata iyayi balle tace zata  tashi taje inda aka aiketa, sai lokacin mamanmu ta maida hankali knata taga idanuwanta kumbure Sannan babu kaya jikinta, batayi tunanin first night sukayi ba Don a tunanin ta tuntuni suka wuce wajen, mikewa mamanmu tayi Tana kiran modibbo Sannan zata Kara Kama mashi hannu ya sake wurgata da karfi Don hannunta tamkar electri shock né, wannan Karin ihu mamanmu ta saki Tana cewa "Ku taimakeni.." Da karfi Wanda yasa sisters dinshi fitowa, su ji ihun habib da farko amma basu San exactly abinda ke faruwa ba sai da suka ji ihun mamanmu suka fita da gudu zuwa dakin, kasa suka gan mamanmu Tana kuka while habib na tsaye laughing so Loud, da gudu suka zo shigowa sai habib ya bisu da gudu sukayi waje shima yayi waje, yana dariya yana binsu, kowacce daki  ta shiga Tana ihu suna kiran kawu,  habib na ganin sun shiga daki sun kulle ya nufi gwaggo dake fitowa daga dakinta, itama tsohuwar komawa tayi ciki Tana salati Don tamkar bashi ba, duk  gidan su kowa ya shiga tashin hankali, da kyar mamanmu ta iya mikewa ta fito taga habib ya nufi Kofar waje, duk abinda akeyi habib bai bar dariya ba, da sauri mamanmu tabi bayanshi Tana kiranshi sai ya juyo gareta sai tayi baya da gudu sai ya koma ya cigaba da tafiya, har waje ya fita daidai lokacin da abban Fatima ya fita daga cikin gidanshi, da gudu mamanmu taje wajenshi Tana cewa "Ka taimaka min...habib né...bansan abinda ke damunshi ba..." Tafada cikin kuka Tana kallon bayan habib daya Kama hanya sai tafiya yake yana dariya,  da gudu abban Fatima ya bi bayanshi yana kiran modibbo amma ko juyowa baiyi balle ya  saurareshi, duk yan gidan da wasu makota sun fito waje, dukda cikin duhun né da akwai hasken wata sosai, abban Fatima na zuwa inda habib yake yayi saurin kamashi, shima shakeshi yayi ya daga shi sama Sannan ya wurgashi kasa, ihu abban Fatima ya dingayi yana kiran jamaa gari su taimaka mashi, gudu habib ya fara Sosa kaman yana race, abban Fatima na kwance kasa ya dinga ihu jamaa su taimako, Ai kafin mazan gari su fito habib ya dade da barin garin, gudu kawai yake not knowing exactly where he's going, nan waje mamanmu ta kwanta ta dinga rolling mutane da suka cika wajen suka dinga bata hakuri, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Kawai mamanmu take maimaitawa, abban Fatima da wasu sun Kai goma Suka bi bayan habib ko Allah yasa su kamoshi,  dawo ba har wajen 4 na asuba har lokacin mamanmu da sauran yan cikin gidan suna waje suna kuka, Tana ganin mazan basu kamo habib ba ta nufo su Tana cewa "Modibbo fa...jamaa...Baku ..kamo..modibbo ba?.." Ta fada maganar na fita daga bakinshi, abban Fatima zama yayi kasa kanshi kasa yana hawaye, "Jamaa Ina modibbo..." Mamanmu ta sake fada masu idanuwanta cikin na mutane, duk mazan sai nishi kawai suke alaman sun sha tafiya da gudu, Jin anyi mata shuru yasa mamanmu ta yanke jiki ta fadi kasa, ammin Fatima da saurin wasu mata suka yi kanta Sai kuma yaranta, girgizata kawai suke suna kiranta amma bata jinau balle Ta amsa masu, daukota sukayi kowa na kuka especially yaranta. Fatima na zaune kan gado ta kurawa waje daya Ido sai hawaye take, she can't believe what is happening si real, ba komai take ji ba sai abinda habib ya dinga fada mata while making her woman, yana fada mata daga yau shikenan,,he won't do ta again, Sai kuma ta tuna yanda yake cewa in Allah yasa ta haihu yanda zaayi naming abinda ya samu, yau ya kasance rana mafi muni da azaba a rayuwarta , yau ta rasa budurcin ta Sannan ta rasa mijinta, Tana nan zaune a kan gado har akayi sallah asuba, idanuwanta sun kankance saboda yanda suka kumbura, ganin haske ya fara bayyana yana tayi kokarin saukowa daga kan gadon taji bata iyawa, she's so sour to the core. Ahankali ta lullube kanta da zanin gado ta kwanta ta cigaba da kukan ta. Mamanmu kan da kyar aka samu ta farfado da sunan habib, kalle kalle kawai take Tana tambayan Ina modibbo dinta, kowa da wurin babu abinda suke sai kuka, yau ya kasance rana mafi muni a rayuwar su, mamanmu rasa hawaye tayi sai hummmm kawai take hannunta biyu tsakiyar kafarta sai karkadasu kawai take data kalli wannan sai ta kalli wancan, wayanda suka shigo sai fadin albarkacin bakinsu suke, "Modibbo..." Mamanmu ta fada Tana fashewa da kuka Mai karfi, Tana ganin rana ya fara fitowa ta Mike Tana cewa "Bari in nemo modibbo da Kaina..." Tafada Tana lalubo hijab dinta, "Dan Allah Mamanmu kiyi hakuri..su kawu zasu nemo shi..." Inji kanwar habib, ko kallon ta mamanmu batayi ba har ta dauko hijab dinta, ammin Fatima ce ta Mike ta rike ta Tana cewa "Haba meye haka yaya...kiyi hakuri mana...ai mazan zasu San abun yi..." Ta fada Tana rike daita, mamanmu dake hawaye ta kalleta tace "Aa..Bari in nemoshi.,,Ai Dana né...zan nemo...shi..." Tafada cikin matsanacin kuka, da kyar aka shawo kanta ta zauna. Ammin Fatima kam bata ga yarta ba cikin tarin mutane dake cikin gidan, ahankali ta Mike dukda dai tunda akayi bikin bata ganta ba, ahankali ta Mike ta fita waje tayi hanyar dakinta dukda Tana Jin kunyar hakan amma yau ba ranar wannan kunyar bane, sallama tayi a falo ta bude taga babu kowa Sannan ta bude Kofar bedroom dinta ta  bude ta ganta kwance sai sakin ajiyan zuciya take, Dan juyawa tayi taga baby Mai kallonta Sannan ta shiga "Zara,,." Ta kirata Tana nufo gadon, ahankali Fatima ta daga kanta Jin muryar amminta,, yanda idanuwanta suka Chanza sunyi mugun bawa ammi mamaki, da sauri ta karaso gaban gadon ta zauna Tana cewa "Zara meke damunki?.." Ta tambayeta Tana kallon dakin da kuma ita kanta da babu komai jikinta, shuru Fatima tayi Tana kuka mara sauti, "Kinsan abinda ya faru gidan nan Sai kuma ji zauna haka babu Kaya jikinki..baki da kunya?.." Ta fada mata sounding a little bit angry, still Fatima bata ce komai ba sai kuka, "Maza tashi in dauko maki riga ki saka..." Tafada Tana mikewa, wurin da akwatunanta suke amminta nufa, juyowa tayi taga Fatima dake cije lebe Tana musu musu Don sauka daga gadon, she was surprised by what she's seeing, ta gane abinda ya faru, ammi bata ce komai ba ta dauko mata zani da Riga cikin babban bag dinta ta dawo ya ajiye Sannan ta fita, ko da ta fita bata koma cikin gidan ba ta fita waje, Kofar gidan cike da mutane yan jaje lokacin abban Fatima da wasu suna shirin  sake komawa nemo habib, cikin gidanta ta shiga ta Dora ruwan zafi a wata karamin murhu, amma Fatima né ya shigo ciki ya fada mata Abunda zaa dafa tare da bata kudi ya kuma shaida mata zasu sake komawa , nan dai suka tafi ita kuma ta zubo ruwan zafin cikin bucket ta koma gidan, big baho ta dauko ta zuba hot water ta sirka da ruwan sanyi Sannan ta rike Fatima ta shiga ciki, nan cikin dakin tayi wanka mahaifiyar ta na goge kasa da wata zaninta, Tana gama wankan taji ta Dan samu sauki but the wound in her heart is so fresh. Kaya ta saka tayi sallah ta koma ta zauna Tana kuka, gidan bai da banbanci da gidan rasuwa Don Banda kukan sisters din habib babu abinda ke tashi. Ammi komawa tayi gidan ta ta Dora rice da wake da Mai da yaji. Tun karfe eight safwan ya saka waya gaba yana jiran call din rabia, zama yayi kan katuwar katifa dake tsakiyar falon yana karkada kafa yana kallon wayar, he's going to have so much fun with her,  har 10 yaji shuru ya kirata bata daga ba,  "You're trying me..." Yafada sounding very angry, zai Kara Kira sai ita ta Kira piçking yayi yaji tace "Kayi hakuri..wanka nayi...dad kuma ya fita...so I will be out soon..." Tafada mashi in a calm and respective manner, safwan murmushi ya saki tare da biting lips dinshi, ita kam ko kadan batayi tunanin komai ba Don tasan it's hospital and it won't take time, "I love you so much ...nagode babyna..." Yafada cikin murmushi, "Love you too..." Ta amsa mashi sounding happy, katse wayar safwan yayi ya shiga bathroom shima, ruwa kawai ya watsa yana fitowa ya dauki makullin motar ya fito, yana daf da zuwa inda suka shirya Ta kirashi tare da fada mash she's waiting for him, nan ya fada mata shima ya kusa zuwa, yana daf da zuwa wajen Ramadan supermarket ya hangeta tsaye wajen wearing blue Arabian gown, she looks so beautiful and decent, da ka ganta kasan she's afraid saboda tayi abinda bata taba yi ba, yana parking ya bude mata tayi saurin shiga, ajiyan zuciya ya saki tare da sakar mata murmushi yaja tada motar, gaidashi tayi ya amsa yana cewa "Baby Ashe ke kadai kika taho..I was Thinking zakizo da water sister  Dinki..." Yafada mata Don Jin if she told anyone she's coming to him, idanuwa ta zaro Tana cewa "Kam Wallahi babu Wanda yasan na fito sa Maigadi...shima zai tsaya bincike na bashi kudi..sai cewa yayi inyi sauri in dawo kar dad ya rigani dawowa, ..." Tafada Tana dariya, shima safwan dariya yayi yana cewa "Ashe shima kin bash ya latsa,,,Yanzu dai kowa sai da kudi...nasan inda baki bashi kudin ba sai dai ya tsaya yin aikin tsakani da Allah yana nuna cewa he's perfect, amma yana ganin kudi ya amshe..hmmm kudi masu gidan rana..." Yafada yana tuki, "Hmmm..." Kawai Ta fada silently, "Hmmm naji kince...ai gaskiya na fada...kinga da akwai wayanda in Baka da kudi ko unguwa daya kake dasu babu abinda zai shiga tsakanin ku saboda kilan ajin ba daya ba..amma muddin kana da kudi komai ba da kowa ma kaci..." Yafada intentionally Don Jin Abunda zata ce, shuru ita kuma tayi Tana tunanin statement dinshi na karshe na kowama kaci, kowa like mutum kenan or something "You're funny...kowa ka..." Sai kuma tayi shuru, dariya yayi yace "Allah da gaske né...in har kana da naira you can dine wth the kings and queens....Abincin that is meant for big people will be yours...for example Yanzu da akwai inda Abinci suke amma masu abuncin sun ajiyeni sai manya...talaka bai isa yazo kusa da inda Abincin yake ba balle yace zai ci...amma the moment yayi kudi wannan abuncin sai yazo ya biya yaci..kingane manufata?.." Ya fada yana dan juyawa Don ganin if she's listening to him, shuru tayi bata ce komai, "Allah baby kudi yayi...I will lavish money on you...you're so lucky babyna...ni Wallahi kin kama good side Dina..." Yafada mata, Dan murmushi kawai tayi Tana cewa "Nidai tell me ..ya Mai jikin ta kwana?.." Ta tambayeshi calmly, "Wallahi dear da sauki..she was so happy dana fada mata zan kawo future daughter inlaw...tun eight tace inje in dauko ki..l" yafada mata yana dariya deep down he's thinking he's joystick is he's mommy, "Ayya...Nima I can't wait..Allah yasa kar tace in dade..." Tafada calmly, "It depends dear..in kin lallabata Tana iya barink ki dawo da wuri..." Dariya tayi tace "Zan lallabata..." Ta amsa mash feeling so happy and lucky to be with such classy guy, suna cikin tafiya suka zo kusa da wata restaurant, slowing down yayi yace "Baby momma tace in taho mata da wani Abu...ki jirani...I will be right back..." Yafada mata yana ficewa daga cikin motar, cikin restaurant din ya shiga yasa ayi mashi take away na delicacy masu dadi da tsada, ita kam  rabia Tana zaune sai tunani take, Kofar restaurant din takalla taga bai fito ba, ahankali ta bude inda ya bude jiya  ya dauko mata kudi, Tana budewa taga kudi tile da wajen, da sauri ta maida ta rufe Tana cewa "Wannan yafi dad kudi sosai...hmmm am lucky..form naira to naira..." Ta fada calmly, few minutes later safwan ya dawo rike da manyan Leda, baya ya bude ya ajiye Sannan ya dawo gaba ya shiga yana cewa ,"baby sorry I kept you waiting..."  Yafada mata wearing a lovely smile, Dan juyawa tayi taga Leda har da take away ciki "Wai Baku da Mai aiki né?.." Ta tambayeshi, "Da akwai..kawai dai she want to eat from outside..,kinsan Abunda da Mara lafiya..." Ya fada mata yana tuki, bata Kara cewa komai ba har suka iso wajen wasu masu saida fruit ta nuna mashi ya tsaya ta sayi fruits ta Kai mata amma sai ya nuna Ai da akwai fruits da yawa gida, "Nidai ban iya zuwa babu komai..da kunya Ai..." Ta fada mashi Tana turo baki, bai Kara cewa komai ba yayi parking daidai inda masu saida fruits din suke, "Je ki sayo duk abinda kikeson ki saya..." Yafada mata, murmushin Jin dadi ta saki Sannan ta fita daga cikin motar taka zuwa inda masu fruits suke ta saya da yawa har ledar gari yayi zafi guda biyu suka dauko mata wurin mota suka ajiye baya, safwan dake zaune yana kallonta tunani yake, he's thinking if he should just let her go amma he's been dominated, babu abinda yake shaawa Yanzu kaman ya ganta naked a gabanshi, he want to see what alhaji Ibrahim's children are made of, kawai shi ba komai ke bashi haushi gane da yaran gidan are made of da babu Wanda ya ishesu kallo balle su tanka masu, duk unguwar babu Wanda suke gaisawa dashi, Sannan the worst part is their father da kullum cikn gori yake, Mai mantawa last Ramadan su uku suna zaune suna tunanin abinda zasu Kai gida ayi buden baki alhaji Ibrahim ya zo wucewa da bayan booth dinshi cike da buhun shinkafa, they decided to ask ko zai taimaka masu da just Tiya daya na shinkafa amma kirikiri yace shi ba gona bane Wai bai da shi, haka suka koma hannu biyu, that day babu Wanda ya Kai komai gida ba. Before kullum he's prayers is how to handle him personally...har tunanin ya auri yar shi daya yayi in har Allah ya bashi kudi Don ya ci ubanta amma now he don't want anything like marriage, yasan if he touches the children tamkar ya taba shi né saboda yasan yana kaunar yaranshi da yawa.  Suna kulle motar ta koma wajen ta yaja motar suka bar wajen, yana shiga lonely area din da gidanshi take rabia ta fara kalle kalle saboda babu gidaje da yawa wurin saidai duk Wanda ke wajen da manyan mutane né, "Ni banga hospital nan wajen ba.." Tafada voice dinta na rawa, yayin da taga he's slowing down alaman zai tsaya "Oh Ashe you think Tana hospital..ai Tana gida..da Akwai Doctor dake kula daita a gidan...dukda son zata tafi abroad for treatment..." Yafada saboda yaga tsoro karara a face dinta, still she did not believe him, haka nan taji gaban ta na mugun faduwa, sai kalle kalle take lokacin da ya kawo gate dinshi, the area alone says it all, it's so quite da ko yanka mutum zaay babu Mai sani, "Nidai I think bazan iya shiga ba..,how am is sure your mother is in the house?.. Nidai kawai ka maida ni gida.,,just take me back home pls,,am having a crippy feeling..," Tafada Tana kokarin fashewa da kuka, safwan da yayi  zuru yayi saurin cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...baby what do you mean by what you just said..na shiga uku..so kina tunanin I tricked you?.. Kinsan koni waye?.. Da akwai billion of yanmata that will run to me just by horn din motata..shine zanyi tricking dinki?.. Anyway kawai ki fita since babu yarda tsakanin mu....just go..." Yafada mata yana Dora Kai kan staring kaman zaiyi kuka, rabia dai kalle kalle take..she don't know exactly what to think, he sound so real that she think he's right, "Kayi hakuri...nidai tsoro nake ji..." Bata karasa ba ya daga mata hannu, "just go...since you can't take jaunt few step ki gaido sick mother dina just go..,babu komai..kawai I feel so bad for falling for you..,babu komai..,Wulakancin da nake wa wasu matan yaja min hakan...ki tafi kawai..." Yafada sounding so broken that duk wayau babe da wuya ta gane ba da gaske yake ba, idanuwa rabia ta lumshe not knowing what to say, "Ki tafi kawai..." Ya sake fada mata cikin sanyinmurya, ahankali tace "I will see her..." Ta fada Tana kokarin fashewa da kuka Don idanuwanta sun ciko da kwalla, ahankali safwan ya daga Kai daga kan staring ya kalleta before saying "Baby you don't have to do it..,kawai just follow your instincts...in har bakison gaidota I won't force you...banason takuraki..." Yafada idanuwanshi cikin nata, "zanje..." Tafada hawaye na gangarowa daga eyes dinta, kura mata Ido yayi yana tunanin "Wai na by force?.. I will never force a lady into where I am..follow your instincts..." Ya fada cikin ranshi, "Are your sure?.." Ya tambayeta, ahankali ta daga mashi Kai, "Nagode baby..." Yafada yana bude Kofar mota, itama  fitowa tayi Tana kallon makamakan gidanjen dake wannan area din, kallonta yayi yana tunani ya fada mata ta koma ciki Don ya shiga da mota amma sai yayi tunanin tunda she don't Know she will spend lot of days here bazai fada mata komai ba, gate yaje ya saka key zai bude Tayi saurin cewa "Inda mutum ciki why is it locked..." Ta tambayeshi voice dinta na cracking, dariya yayi tare da girgiza Kai yana cewa "babu Mai gadi tukun so I prefer in kulle in zan fita..sisters Dina da mom suna da keys...arm robbers suna Dan takura mu nan area shiyasa muke kullewa..." Yafada yana budewa da key,  Kofar ya bude ya shiga ciki, steps ta dauka ta zo bakin gate din Tana leka cikin gidan, safwan was thinking she's the wisest girl I have ever met,  "Bari in dauko bag Dina..." Ta fada Tana juyawa, idanuwa safwan ya zaro yana tunanin kilan bazata shigo ba, "keda nan da minti biyar kin fito shine sai ki wani dauki bag?.." Yafada yana kallonta Don in har ta dauki bag dinta she might call someone before ya  kawo motar cikin gida, "Kawai ki dauko fruits din.." Ya fada yana sake fitowa, bayan motar ya bude ya dauko Leda Abincin ita kuma ta dauki na fruits din ya kulle motar without allowing her to carry her bag, suna shiga bai wani kulle gate ba ya nuna mata karamin part din yana cewa "Baby kinga nawa part din..."Yafada yana nufan big  part din, ita dai bata ce komai ba ya sa hannu ya bude Kofar yana cewa "Ladies first..." Yafada mata wearing a naughty smile, ahankali ta taka tazo bakin Kofar falon, daga inda take tsaye taga falon babu komai sai katuwar katifa, zata juyo tayi mashi magana taji an dauketa chak an wullata cikin falon, wani irin ihu ta saki ta taso da gudu zuwa wajen Kofar safwan dake rike da handle din Kofar ya saki wani irin murmushi Sannan ya jawo Kofar da karfi tare da kullewa da key daga waje, da gudu ya fita ya bude gate Sannan ya  shigo da motar ya kulle gate, wani irin ajiyan zuciya ya saki yana cewa "Finally.." Yafada yana zuwa bakin Kofar falon. Nana kam an koma hostel and friendship dinta da big mama continues, Yanzu in bata school area to Tana tare da big mama, ba komai ke kaita ba sai cin dadi da kuma Jin annunshuwan tarayya sa manyan mutane, ( am not saying it's bad ayi tarayya da manyan mutane saboda da akwai na gari..but at least you should know if hanyar kudinsu is pure, or kasan Abinda he's doing for a living) her friend Maryam is no more anything to her done ko magana bai hadasu Yanzu, Maryam Tana Jin zafin abinda nana keyi amma tasan in har ta Bude Baki tayi magana she will say it's bakin ciki, hakan yasa tayi shuru bata ce mata komai, sai ta Kai 12 na dare a dakin big mama Tana kallon film kaman bakaratu ya kawata ba, "Wannan weekend din ma zakije gida?.." Big mama tambayeta, "Eh anty..." Ta amsa "hmmm ok..." Big mama ta amsa mata kaman she's angry. "anty mamana bata Bari na inyi weekend nan..Wallahi Tana takurani sosai...sorry to say but I hate her because Ina tunanin she's not my mother...duk uwa bata disturbing yarta kaman yanda take disturbing Dina...Wallahi anty komai na gidan mu ni kadai keyi...ko taimaka min batayi...she's always like the boss giving me commands...da wuya na samu na zo hostel just to get away from her..." Tafada hankalinta kwance, big mama kura mata Ido tayi Tana tunanin wannan bazata bamu problem ba, "Dear ki kwantar da hankalinki...ai beautiful girl kaman ki should not be controlled...zan maidaki big girl da ko kallon inda kike bazata iya ba balle ta saki wani Abu..." Idanuwa nana ta zaro Tana cewa "Really anty?.." "eh mana....ai as a woman duk weekend kina iya samun 200k..." Tana kiran 200k nana ta bude baki very wide not believing her hears, "Anty two hundred naira?.." Ta fada idanuwanta waje, dariya big mama tayi Tana cewa "You are funny...yo nayi maki Kama da Mai har ka Da hundreds?..am talking about thousands...in kina samun kaman 150k kou 200k duk week Ai nobody can tell you what to do...kawai just relax..zanyi maki connection..." Bata karasa ba nana ta rungumeta Tana kissing dinta tare dacewa "Anty nagode....nagode.." Tafada sounding so excited. Thanks20💜💙💚❤️💛 Sirrin wasu gayun 💙💚💛💜❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣0️⃣ Don't read if you didn't pay.. Dedicated to my anty... Hira suka sha da nana da big mama sosai fiye da yanda sukeyi da, babu abinda nana take tunani sai in har she can make 150k every weekend Ai cikin small time zata zama millionaire, abunka da human she was dreaming so high, kawai she's thinking if she can get such amount Ai har gidansu zata bari ta samu wajen da babu Mai takurata babu Mai sata aiki ko bata command, ahankali ta kalli dakin big mama Tana tunanin Ai in har zata samu such amount of money every weekend gidanta da dakinta sai ya linka na big mama kyau, the thing is rawar da wani  yayi akayi mashi liki Kai kana iya yi a yi maka duka, kawai babu abinda take tunani sai life off freedom and merriment, ko kadan bata tambayi big mama which job will fetch her such amount of money ba, ita kawai a bata kudi. Mufida da mom dinta har lokacin suna abroad Tana amsar treatment, Yanzu ta samu sauki tafiya normal Sannan ta bar bleeding, kawai Abunda ka damunta da mom Dinta shine abinda Doctor yace kan matsalar womb dinta, she don't really cry much because of that saboda tasan ko duk the most handsome man na kowanne country zai zo néman aurenta she will never get married, babu abinda zaisa ta Kara amincew To be under the same roof with a man, she have learn her lesson, ta koya cewa a man can ba a dangerous weapon to destroy woman's life, kawai her plan yanda zatayi ta sake haduwa da who did this to her, she don't have to tell anyone about it but she won't let him go scort free, "Kina jina..kar a fadawa alhaji wannan maganar haihuwa ...Don nasan ba karamin tashin Hankali zai shiga ba..Don haka let it be our secret...kinji kou?.." Mahaifiyar ta Tafada mata, ahankali mufida ta daga mata Kai but she's so lost in thought on a safwan,. Habib kam hankali ya gushe,, Banda gudu babu abinda yake, he's running and laughing at the same time, in ba dariyar da yake ba you won't believe he's mad, because Kayan jikinshi looks neat and pure white, tunda ya fara gudu bai tsaya ba har sai wajen karfe goma na safe, ko ya ga mutane bai slowing down, ya wuce villages da dama yana gudu, sai da yaji kaman zuciyar shi zai fita ya fara slowing down cikin wata daji, nishi ya dingayi yaja dariya, kwantawa yayi nan kasa karkashin wata bushiya, bayan kaman minti biyar bacci ya daukeshi cikin dokar dajin. Tunda Habib ya haukace shugaban cult ke ihu yana shouting "No..no...no...no....it has never happened...hes spirit is not here...that means he's alive..." YafAda da karfi yana ihu, tashin hankali rubuce a face dinshi, wuka dake hannunshi ya kalla  yana Kara sakin wani ihun, "Nobody have ever survive your touch..nobody have ever survive one touch from you..." Yafada cikin tsakanin tashin hankali, idanuwanshi da hakoranshi tamkar da maciji, he's change form completely, yana tsaye a dakin da babu komai sai madubi koina,  a cikin madubin he's snake completely but a kasa yana da legs din mutum, har lokacin ihu kawai yake yana Jin he's been defeated, "Show yourself now..I command you to show yourself?!!!""","Yafada da karfi yana kallon madubin. Daman ta wannan madubin suke kiran mutum suyi mashi hukuncin da suke so amma yau sai gashi yana kiran victim dinshi amma bai bayyana ba, abinda bai taba faruwa ba kenan, "I command you to appear before me now an get your death penalty for not obeying the law...now appear..." Yafada Kaman voice dinshi zai tsage, sai zufa kawai yake na tashin hankali, yasan tunda bai iya ganin habib anything can happen, ko kadan basu barin duk Wanda ya San asirinsu, ko zarginsu kayi you're dead balle kazo har inda suke kaga faces dinsu, you're dead, sai gashi for the very first time wani yazo Sannan ya gagareshi kashewa, he's boiling and looking so furious, sake kallon wukan hannunshi yayi, ji yake kaman ya ajiye wukan ya gudu because he's smelling trouble, before yaja appearing duk sanda ya kirashi that's why he can't talk to him and watch whatever he's doing amma Yanzu da bai ganinshi yasan da akwai problem, shi baisan ya haukace ba , kawai yasAn he's alive and that's not good for them, ajiye wukan yayi kan wani wuri that look like gold ya fita daga dakin. Kofa rabia ta dinga bugawa da karfi daga ciki Tana kuka Tana cewa ,":Dan Allah ka barni in tafi..na shiga uku...kar ka kasheni..kar ka cutar Dani..." Tafada cikin natsuwa, safwan dake durkushe yana piçking fruits da suka zube kasa sai murmushi yake yana sauraron abinda take cewa, hankalinshi kwance ya gama maida dukkan fruits din cikin Leda Sannan ya Mike ya dauki ledan abinci daya ajiye gefe kafin ya wullata dakin ya bude Kofar, rabia dake tsaye face dinta dauke da tears, majina sai zufa tayi saurin ja baya, tamkar maigida da matarshi safwan ya shigo looking very relaxed, sai da rabia ta bashi distance Sannan Tayi kneeling kasa Tana cewa "Dan Allah ..kayi hakuri...nasan kilan nayi maka wani laifi ban sani ba...amma ka yafemin...ban sake was..." Tafada cikin matsanacin kuka, ajiye Kayan safwan ya maida Kofar ya kulle da keys ya tura keys din aljihunshi, buttons din rigarshi ya rage ko kallon inda take durkushe baiyi ba har saida ya gama balla buttons din ya zauna ya jawo ledan Abincin Sannan ya kalli rabia that is crying herself to death yace "Dear bissimillah..." Yafada wearing wani irin murmushi Mai dauke hankali, cikin tashin hankali rabia ta girgiza Kai Tana cewa "Dan Allah kayi hakuri.,na. Koshi..." Ta fada mashi Tana kuka,wani murmushi ya sake saki Sannan yace "Ke kin samu time kinyi breakfast..ni kam banyi ba...I was so earger to have you here with me my love..." Yafada yana dariya, saurin kukan rabia  ta kara, Tana cewa "Wayyo Allah na..na kawo Kaina...na shiga uku..ka gafarceni...kayi hakuri ban karawa..." Tafada cikin kuka kaman ranta zai fita, murmushi kawai safwan keyi yana bude Abincin, kukan rabia bai dameshi ba balle ta hanashi cin Abincin, sai da ya gama ya dauke sauran ya ajiye gefen daya ya fuskanceta, lokacin tayi kuka har ta gaji, sai sauke ajiyan zuciya kawai take Tana nishi sama sama alaman bata Saba kuka irin wannan ba, bakin kafita safwan ya zauna ya cire rigarshi ya rage daga shi sai singlet da wando "My baby wannan kukan will not stop anything...kawai ki kwantar da hankalinki...I promise I won't hurt you saboda naga kina da mutunci...so just relax..." Yafada hankalinshi kwance, ita dai Banda kuka babu abinda take Sannan har lokacin Tana durkushe kan kafarta, hannu ya mika mata alaman ta taso amma sau ta Kara ja baya, dariya yayi yana cewa "Don't make this hard on yourself...come babyna... "Yafada yana lumshe idanuwa tare da kwantawa kan katiyar, he looks so peaceful kaman ba mace bace gabanshi Tana kuka kaman zata mutu, "Come on..." Yafada mata idanuwanshi cikin nata amma ko mikewa batayi ba, "Kina son ki bata min rai?.." Da sauri ta girgiza mashi Kai, "Then kizo..." Ya fada ahankali voice dinshi na komawa ciki, ahankali tayi crawling zuwa bakin katifa amma bata hau ba "Pls come on..." .." Ya fada hannunshi stretching waiting for her to get closer, cikin kuka ta hau foam din, hannunshi ya zagaya waist dinta ya Mike zaune yana kallon wet face dinta, "Baby you're so beautiful..." Yafada yana goge mata face ahankali then sai ya goge chest dinta  da tears sukayi dropping, jaw dinta ya daga yana cewa "Kin taba ganina" ahankali tace "Aa..." Ta amsa cikinta na rawa saboda hannunshi dake waist dinta, "Hmmm well I have been in the area all my life..gidan mu bayan gidan ku yake..." Yafada kaman Mai Jin bacci, "Why are you tell me...kasheni zakayi?.." Ta fada cikin tashin hankali, "Aa...ya zaayi in kashe ki...you're so beautiful...besides I don't kill people...I only revenge..." "Revenge what?.." Ta fada cikin rawar murya, murmushi ya saki tare d matsawAa kusa daita face dinshi dab da nata har yana shako breath dinta, kanshi ya karkata gefe yana kallon face dinta, few second ya Dora bakinshi kan trembling mouth, gumke baki tayi alaman bataso, cire bakinshi yayi daga nata yace "I have watch you grow...but ko sau daya word daya bai taba hadani dake ba...I try to talk to you lokacin kina secondary school amma baki bani chance ba..." Yafada tare da boye mata gaskiyar Don if he told her it's about her father she will alert the others and bazai cimma burinshi ba, "Tou am sorry ...Wallahi dad né yace Kar mu tankawa kowa unguwar...yace daga matan har mazan are not up to our standard...shiyasa bamu tankawa kowa..." Tafada cikin matsanacin kuka, "Ayya..dad yaja maki...Yanzu just relax ki daina kuka,...in kina kuka zafi zakiji..amma ki daukeshi as fun ...we are going to be here for a while...we're going to enjoy each other.,but pls don't make it hard on yourself...kinji babyna..." Yafada yana Shafa face dinta, cikin kuka tace ,"am scared...ban taba ba..." Ta fada cikin tashin hankali, Dariya safwan yayi yanacewa "Kema dirty mind gareki...now tell me meye baki taba yi ba?.." Yafada hancinshi kan cheek dinta sai shafawa yake in a circular way, "Nothing,.." Ta amsa mashi jikinta na rawa, "Wayyo Allah na kayi hakuri...pls I beg you...don't do this to me..." Tafada lokacin sata ji hannunshi kan kirjinta yana matsawa ahankali, "Baby ki tsaya mana...I want hurt you..." Yafada yana jawota jikinshi, "Yanzu dai Bari in cire maki Kaya ki watsa ruwa..." Yafada yana Jan gown din sama, rikewa tayi gam Tana kuka, "Wai ke baki gajiya da kuka...pls stop crying mana..." Yafada cikin rarrashi amma hannunta rike da rigar ta bata saki ba, "Hmm baby am trying to be gentle ke kuma kina son bata min rai...now saki..." Yayi commanding dinta, da sauri ta saki yayi kneeling kan katifar ya jawo Kayan sama ya raba ta dasu, nan bar da pant dake jikinta ya fito, "Baby your so hot...wannan jikin ya hadu da yawa..." Yafada sounding so naughty, kare chest dinta tayi Tana hawaye, mikewa yayi ya cire wandon jikinshi Sannan ya dauketa sai zillo take Wai ya ajiyeta amma bai ajiyeta ba har sai da suka isa bathroom, direta yayi ya kunna shower ya turata ciki, nan komai na jikinta ya jike, shima under shower din ya shiga yana Shafa duk lingu da sako na jikinta kaman hannunshi is a sponge, rabia kam taga rayuwa yau Don daga nan tsaye ya rabata da budurcinta, ko tsayuwa batayi iya yi dukda he said he will be gentle, har lokacin bai kashe shower ba sai da yayi yanda yake so daita ya dauketa ya maida falo ya kwantar daita, sai rarrashi ta yake amma ko kallonshi batason yi balle tayi mash magana, idanuwanta sun mugun kumbura, sai sakin ajiyan zuciya take, kallonta kawai yake amma baijin  yana tausaya mata, Shafa kanta yayi yace "Tashi kici abinci before you sleep..." Yafada kaman nothing just happened, ahankali ta Mike zaune tace "zan tafi gida..." Tafada mashi, Dan dariya yayi yace "Ai if na sakeki Yanzu your father will not learn a lesson...kawai kici abinci..." Yafada mata yana relaxing., Sabon kuka ta farayi Tana cewa "Wayyo Allah..ni menayi maka da zaka yankamin irin wannan hukuncin...kayi hakuri dan Allah ko kuma ka kasheni Don kar in je gidan da wannan abun kunyar da ka saka ni ciki..." Tafada sounding so weak and tired, "In kasheki fa kika ce.. Haba why will I do such a thing...Nidai kawai kici abinci sai ki kwanta before another round comes up..." Aikam sai ta fara kuka da sauran karfin daya rage jikinta amma kawai kwantawa yayi ya juya mata baya. Nan zaune itama tasha kuka ta koshi ta dauki rigarta ta saka ta Mike ahankali Tana kallon face disnhi, gani yayi he's really sleeping, rigar daya saka key ciki ta dauka zata fiddo key din taga he's looking at her, "Wallahi kika Kara sai nayi maganin ki...last warning..." Yafada mata, ahankali ta taka kaman bai koyon tafiya ta dawo ta zauna kan katifar,. A kauye kam karfe hudu su abban Fatima suka dawo basu ga habib ba, suna dawowa mamanmu ta bud Sabon sha fin kuka, tunda gari ya waye ko ruwa bata saka Baki ba balle ayi maganar cin abinci, duk magiyan ammi dole ta hakura ta barta, kawai mamanmu cewa take inda mutuwa yayi zaifi mata sauki tasan danta ya koma ga mahallicinshi amma wannan bacewan da haukan ya mugu razana ta, in a day to koma kaman ba ita ba, ta rame ta fita hayyacinta, babu abinda takeyi sai kuka, tun hawayen na fita suka daina fita sai dai Kawai Ta dinga sakin nishi,  itama Fatima kallo daya zaka yi mata ka gane Tana cikin damuwa, ta rame idanuwanta sun kumbura, amminta tayi forcing dinta taci abinci kadan, bata fita waje saidai tayi alwallah bakin kofar dakinta ta koma ciki, zafin biyu ya zame mata, da zuciya da daya, she hates her life, ta gwammace Habib ya dawo kullum ya nemeta ya fiye mata da rashinshi. Laokacin da abbanta yau dawo yace basu ganshi  ba ta sake shiga sabuwar tashin hankali. Babu abinda mamanmu ke cewa sai "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...." This  only word is what she's repeating. Abban Fatima kam duk ya fisu wahala Don tunda suka bar gida basu hau abun hawa ba sai tambayan mutane suke in sunganshi amma wasu sai suce sunga wani that fits their discription amma yayi hanyar kaza, sai subi inda aka fada masu, haka da sukayi tafiya suka gaji suka dawo gida. Sai da rabia Tasha kuka ta koshi Sannan bacci ya dauketa, shi kam safwan karfe uku ya tashi, ruwa ya sake watsawa ya Kali rabia dake bacci murmushi ya saki feeling so relax, Kaya ya saka ya fita tare da kulle door din,  mota ya shiga ya dauki bag dinta yaga miscall kusan Dari da yan Kai, dariya ya saki yana kallon wayanda suka Kira, calls din dad dinta sunfi yawa, "Wannan kadan ka gani...za Kira ka gaji né...heartless fellow.." Yafada yana ajiye wayar, fita yayi ya bude gate ya dawo ya shiga mota ya bar gidan bayan ya kulle gate din da keys, cikin gari ya shiga ya sawo Kayan sawan mata kala kala da kuma wasu abubuwan da zaayi amfani dasu ciki kam har da dozens of pant and bra, daga nan ya shiga wata chemist ya sayi pain relieving tablets Sannan ya dawo gida, wayarta dake cikin bag dinta sai ringing tak amma bai dagawa, sai da ya shiga gida ya kulle ya  dauki wayarta yaga dad dinta ke Kira, baki ya tabe Sannan yayi piçking da sauri yace "Rabi..rabi Ina kika je?.." Ya fada sounding very very,  shuru safwan yayi yana sauraron shi, "Baki jina rabi?.." Ya fada a tsawace, tsoki safwan yaja before saying "Dalla malam rufewa mutane baki...listen and listen well..if you want to see you daughter again zaka biya million hamsin..." Bai karasa ba alhaji Ibrahim ya fara ihu yana salati Jin muryar na miji a wayar yarshi, "Dan Allah Kai waye?.." Ya tambayeshi cikin tsananin tashin hankali "Oh you're asking...well am the one that want you on your knees...i don't have your time now..." Yana kaiwa nan ya katse wayar yana ajiyewa cikin bag din, fita yayi ya shiga ciki lokacin rabia ta tashi ta zauna sai kuka kawai take, yana shiga ya ajiye abinda ke hannunshi ya ware mata hannu yana cewa "Baby am home...taso ki rungumeni Inji dadi a jikina..." Yafada yana tsaye with he's two hands open, rabia kallonshi tayi hawaye na ganganrowa, "Baby Taso mana..." Yafada kaman zaiyi mata kuka, ahankali ta mika Tana takawa kaman she's learning how to walk Ta fada jikinshi, hugging dinta yayi yana cewa "Doer am a bad person...some people deserve lesson of a life time...kome na zama yau har da sa hannun mahaifin ki...just tini tiny little help ..." Bai karasa ba  Sai kuma yayi shuru yana Mai Jin zafi cikin ranshi, he's so angry for even hearing he's voice, ahankali ya zauna bakin katifa ya jawota leg dinshi, sai shessheka kawai take alaman Tasha kuka har na tashin hankali, "Hope dai you're hungry Yanzu.." Ya tambayeta yana kallon swollen eyes dinta, shuru tayi bata amsa mashi ba sai kukan ta kawai take, "Me zakici?.." Ya tambayeta sounding like a true lover, "Ni dai pls ka barni in koma gida...ai kayi abinda kakeso..Dan Allah..." Tada da cikin voice da bai fita at all, "Inafa..ai bamu faraba in kinga kin koma gida tou sai kin fara Jin dadin abinda zan yi maki...so daga Yanzu ban Kara Jin maganar gida bakin ki...am I clear?.." Cikin kuka ta girgiza mashi Kai, "Good baby..now tell me..what do you want to eat..." Ya tambayeta, "Banjin yunwa..."Ta amsa mashi cikin hawaye, "Ok.." Yafada yana kwantar daita kan katifar, kanta ya haye still going for another round, this time kam kaman zata mutu, sai ihu take Tana kiran dad dinta, bai saurara mata ba sai da ya samu natsuwa, kwantawa yayi yana sakin ajiyan zuciya kaman Wanda yayi race, sai na ya dawo normal yace "Je kiyi wanka ki dawo..." Babu musu ta Mike Tana tafiya a wawware tayi wankan, tun Tana wanka taji she can't cry anymore, fitowa tayi ba komai jikinta kaman yanda ya bukata, ledar Kayan daya sayo ya nuna mata ta taka taje ta dauki daya ta saka ta dawo  ta zauna tare da hada Kai da gwiwa, mikewa yayi ya dauko ledar abinci ya ajiya gabanta ya umarceta taci, this time batayi mashi musu ba ta bude looking so tired, kadan taci Abincin Sannan ta tureshi gefe, maganin da  ya sayo ya balla mata ta amsa ta sha Sannan ta koma ta kwanta, A week later babu Wanda zai gane mamanmu, ta rame tsufarta ya fito lokaci guda, she looks so sick Don kwance take Ana sa mata Karin ruwa, yaranta né zaune kusa daita Sai kuma Fatima da itama ta fita hayyacinta tayi tagumi Tana zauna kusa da mamanmu, tunda Habib ya bar gidan mamanmu batacI abinci ya Kai sau uku ba, shima sai anyi forcing dinta take ci, Tana daga kwance ake bata, gwaggo kam har fada take mata Wai bata da dangana saboda yanda take behaving, ko kallonta bata yi balle ta amsa mata, ita kullum Abunda take cewa is a dawo mata da danta ko ta mutu, in ta samu ta Mike sai ta koma tsakar gida Tana mashi adua da ihu Tana kallon sama kaman wata zararra, ita kam Fatima duk dare in ta shiga daki babu Wanda take gani sau modibbo ..now Tana  Cheering duk time da suka yi spending tare, duk dare sa tayi kuka ta koshi Sannan taje bacci. Abbanta kam kullum cikin bada cigiya yake néman habib, duk near by villages yaje ya tambaya sai wasu su ce sunganshi wasu kuma suce basu ganshi ba, tun da yayi Kwana biyar ya daina fita nema shi ya dangana ya barwa Allah komai saidai aduar da ake a masjid kullum na samun lafiyarshi. Shi kam habib in ka ganshi kasan he's a mad man, wannan white jallabiya dake jikinshi ya fara komawa Brown, if ka ganshi sai ka zubda mashi kwalla saboda yunwa is about killing him, saboda kusan sati kenan bai saka komai a cikinshi ba, bakinshi ya bushe sosai yayi baki wulik Sannan ya rame beyond words,  yana kwance gefe daya a wata yar karamar kauye ko tashi bai ya yi balle yayi gudu kaman yanda ya saba, Don this pass one week babu abinda yake sai gudu sai in ya gaji ya samu waje ya kwanta yayi bacci Sannan ya cigaba da gudu amma Yanzu tun safiyar yau bai Kara gudu ba, yana kwance a baya wani gida har wajen karfe hudu na maraice, few feets from inda yake zaune tunakai né suna Shan ruwan tsari da aka ajiye masu, Kai habib ya daga ya kallesu ya Mike jikinshi na rawa yaje wajen Abincin da akuyoyin keci ya kafa baki ya fara ci, Mai awakan ya taho yana kallon ikon Allah, daki tsohon ya koma ya Kira matarshi tazo ta gani, Tana gani ta fara hawaye, Tana kuka saboda tausaya mashi, da sauri ya koma daki ta dauko fura dayasha Nono ta zo wajen ta bashi, da sauri ya daga red eyes dinshi ya amshe kwanon ya kafa Kai, sai da ya shanye tas ya Mike ya wurgar da kwanon ya  dinga gudu kaman yanda ya Saba. Yanzu he's so far from home saboda ya wan gudu da yake, shiyasa duk inda kawunshi ke zuwa bai ganinshi, Don yanda yake gudu ya fara barin garin Kano zuwa katsina. Har yau shi kuma shugaban su bai bar ihu kiran habib ba, ya shiga tashin hankali saboda rashin sake ganin habib, kullum he think he's limitless amma Yanzu he's afraid, ya gane karfi ya fi karfi and that scares him. Yana son ya tambayi alhaji idris ya samu address dinshi a kashe shi amma yasan basu taba Haka ba kuma yin hakan zaisa a gane he's limitless, he don't want to tell them ya kasa gane inda habib yake kuma yin shuru zai zama cin amanar su saboda anything can happen,  hakan yasan yayi deciding yayi consulting more powerful people abroad, "You must die..." Shine abinda yake Maimaitawa. pls kuyi hakuri, I will be traveling, sai Monday zan dawo, forgive me pls I love keeping to my words if in har I didn't then it's something important. Ku gafarceni sweethearts. Thanks21💜💙💚💛❤️ Sirrin wasu gayun 💙💚💛💜❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣1️⃣ Don't read if you didn't pay Dedicated to my anty,.. Safwan dai ya samu nasara kan rabia saboda tun Tana kuka kan abinda yake mata har ya kaiga ta daina kuka, Don ko Tayi kukan baisashi ya saurara mata, kullum abinda yake fada mata is she should have fun, just the way he's having fun, in tace ita zafi take ji sai yace kawai tasa abun a ran ta she will enjoy it, haka dai har tazo ta fAra gane dadin kwanciya da namiji cikin sati guda, Sannan ko kadan bai daga mata kafa Don ko matar daya aura sau haka, he turns her into he's wife kawai dai batayin komai sai taci ta kwanta tayi bacci ta tashi, Don ko kadan Yanzu bata cewa sata tafi gida Don cewa yayi in har ta yi maganar gida she's adding more days to herself, so kawai tayi shuru when he's ready she's going back home, yau ne tayi n daya daidai gidan, da farkon zuwanta Tana sallah amma Yanzu sai ta daina, gani take Ai she's already Don the worsted why would pray, safwan ne ya fito daga bathroom ya goge kanshi da towel sai kuma Dayan towel daure a waist dinshi, yana goge kanshi ya dawo bakin gado, rabia dake kwance babu komai jikinta sai Dan bedsheets da tarufe zuwa chest dinta, bending yayi ya sakar mata kiss a goshi, ahankali ta bude ido. Ta Dan kalleshi for about 3 seconds Sannan ta maidasu ta rufe, murmushi ya saki yana cew "Baby tashi kiyi wanka..." Tafada sounding so Caring, sake budesu tayi tace "Am tired..." Tafada idanuwanta lumshe, "I know...but kiyi wanka..." Yafada mata yana mikewa, Kaya ya saka ya dawo bakin gadon Don har lokacin bata tashi ba, janta yayi ta Mike zaune naked body dinta ya bayyana especially upwards, janta ya dingayi har sai da ta Mike tsaye Sannan yace "What are you having for breakfast?..' " ya tambayeta looking like couples, "Anything..." Ta amsa mashi idanuwanta lumshe kasancewan babu komai jikinta, kiss ya yiwa chest dinta yace "Ok..now kiyi wanka..." Yafada yana fita, hanyar waje ya Kama ya fita ya maida Kofar ya kulle da keys ya nufi inda motar shi take, daman kullum yake fita ya saya masu abinda zasu ci, tunda ya Kira alhaji Ibrahim bai Kara kunna wayar rabia ba balle yayi magana dasuba, ko kadan baiji tausayi balle yayi tunanin halin da suke ciki saboda rashin yarsu, kawai he's satisfy with what he's doing and e feels so happy about it, koda bai yi komai da sauran  he will make sure rabia becomes he's bitch that duk sanda ya kirata zata zo da gudu, mota ya shiga ya tada ya fita ya bar gidan, yana kan hanyar cikin gari ya latsa wayarta. Ya kunnata ya ajiye, bayan kaman minti biyu da kunnawa aka fara kira, banza yayi da wayar yaje inda yake sayan Abincin su ya saya ya dawo Sannan ya dauki wayar da har lokacin ba'a bar Kira ba. Number dad din ta ya Gani, tsoki yaja Sannan yayi piçking without wasting of time yace "Ka samu kudin?.." Ya fada atakaice, maganar mutane yaji da yawa kaman kasuwa "Dan Allah kuyi hakuri...Wallahi ko duk abinda na mallaka zan saida bani da million hamsin...ku rufamin asiri...." "In ka shirya samun yarka sai kayi magana...daga yau bazan Kara magana da Kai ba sai nan da sati guda...Don haka ka tadani kudin kafin lokacin..." Yafada atakaice tare. Da katse wayar. Ajiyewa yayi cikin bag dinta ya Shiga ya koma gida,  ciki ya shiga ya tardata cikin shorts da singlet, ajiye Leda din Abincin yayi ya fada kanta yana shafa laps dinta upwards, kallon kawai take Tana mama kin what's sort of human being is this, tanajin zai cire wandon dake jikinta tayi saurin rike mashi hannu. Tana cewa "Am hungry pls..." Tafada voice dinta na rawa,  "Me too..." Yafada yana cire yar rigar dake jikinta, "Nidai pls let me eat first..." Tafada Tana kokarin fashewa da kuka, "Not until am done..." Yafada atakaice, kuka ta farayi kuma bai saurara mata ba Don muryar mahaifin ta daya ji makes Him angry and furious, he wish Alhaji Ibrahim na tsaye gefe. Guda. Yana kallon how he's using he's daughter, the kids he's cherish so much, bankareta yayi ya samu natsuwa daita Sannan ya koma gefe Ya kwanta without eating, yanda yayi mata yau sau da ta kusa kaiwa hour Tana kuka Sannan daga baya. Ta bawa kanta hakuri ta jawo delicious food daya sayo taci ta koma ta kwanta, matsawa yayi kusa daita ya jawota jikinshi tare da yi mata kiss a wuya. Usman kam life is so good, kullum cikin Chanza yan mata yake, from this woman to another, banbancin shi da safwan is that shi safwan is he's out  to destroy does that destroyed him while shi kuma usman bai da wannan tuaninin, shi kawai ha fita da yamma ha dauko tsaleliyar babe ya kawota new home dinta ya aikata ta before morning ya biyata full ya sallameta, he never sleep with one girl twice, Don Yanzu Ana samun wayanda yayi amfani dasu suna dawo gidan saboda kudi sai ya nuna masu he's a one night man, nothing more nothing less, A unguwar su safwan kam disappearing din rabia ya zama topic of discussion, kowa sai tofa albarkacin bakinshi yake, yawancin yan unguwar nobody is sympathizing with them yawancin su babu abinda ake ce masu sai Allah shi Kara, wani ma cewa yayi alla yasa silan tsayacewarshi kenan, wasu kuma suce duk Wanda baiyi sharar masallaci ba zaiyi ta titi, tunda aka sace rabia gidanshi cike take da mutane yan uwa da abokan arziki, 50 millions da safwan ya ambata suke nema ido rufe, alhaji Ibrahim ya saka duk abubuwan daya mallaka a garin Kano a kasuwa duk Wanda ya ganshi tamkar mahaukaci yake, duk ya shiga tashin hankalin bacewar rabia, mahaifiyar rabia ce abun tausayi Don kullum cikin suma take Tana farfadowa. A cikin yara da akwai wayanda suke da shiga rai, tou rabia is Alhaji Ibrahim's favorite, yana kaunarta sosai da sauran matan da yaransu are jealous, sai kuma akayi daidaito ita safwan ya dauka not because he knows but because alhaji Ibrahim is meant to suffer just the way he watch others suffers with out remorse, Bayan kwana 13 da haukacewan habib Fatima ta Dan rage tunani kadan amma mamanmu abun kaman it's getting worse, kudi ta bawa abban Fatima yaje gidan radio da television ayi mata cigiyan habib amma still nothing, babu labarin komai kanshi, tamkar anyi ruwa an dauke, kullum mamanmu cikin yiwa habib adua take, Tana kuka Tana Allah ya kare shi duk inda yake, mamanmu ta chanza sosai saboda tashin hankali, ita dai gwaggo Tana kan bakanta na Mamanmu bata da dangana saboda su Dan fari ba'a nuna mashi so kaman yanda mamanmu take nunawa nata so, yau kam gwaggo na shiga dakin ta kalli mamanmu dake zauna sai kada kafa take tace"Allah dai ya wadarai halinki....mutum kaman. Ba musluma ba?.. Kwata kwata baki da dangana?.. Gaskiya kin bani kunya da mamaki...Allah dai ya sauwake irin wannan halin banza..." Gwaggo Ta fada cikin bacin rai ta fita Tana dogara sandan ta, mamanmu kam ko daga weak  eyes dinta bata iya ba balle ta amsa mata, kawai ita kadai tasan exactly what she's going through, ko abinci. Bata iya ci saboda Tana ganin danta baici ba. Shi kam habib ya koma mahaukaci ziryan, duk Wanda yasan habib last 3 weeks will never believe he's the one saboda circumstances ya Chanza mashi rayuwa, he looks so pale Dan weak, sai yayi kwana uku baici abinci ba, amma dayake na Allah basu karewa sai ya samu wasu su bashi abinci, in ya samu yaci sai kuma ya Kama hanyar gudu, ahaka ya isa gidan mutun daya dake tsakanin kano da katsina, tunda ya iso wannan karamin hukumar katsina ya daina gudu for Allah knows best, Kayan jikinshi sunyi brown kaman ba white jallabiya ba, legs dinshi sun. Zama ciwo saboda yanda yake taka kome ya gani, bakinshi ya bushe sosai kaman ba shi ba, life has changed him so much, yana zaune karkshin wata bushiya sai kallon mutane yake yana dariya, babu wani Mai kallon inda yake sai yara dake tsaye. Suna kallon shi few minutes kuma sai su wuce abun su. Shugaban cult kan yaga tashin hankali saboda yanda yake kokarin ganin ya hallaka habib, shi kawai ganin yake no any person born of a woman will defy he's power, daya ga he can't summon habibs spirit sai ya tafiya Atlantic coast inda asalin karfi shi yake, nan aka bashi more and more power ya dawo kasancewan tafiyar ta mayu ne cikin few hours yaje ya dawo, nan ya dinga incantation yana summoning spirit din habib amma a banza, he shouted, yelled, screamed, barked amma to no avail, kneeling yayi cikin spiritual room dinshi yana "Nooooo..." Da karfi har dakin na amsa wa, he's so disappointed in himself bai taba tunanin there's anything that will stand in he's way haka ba har yasashi yayi kneeling a kasa sweating like an Christmas he goat, da yana tunanin abun kunya né ya fadawa members a kashe mutum physically while he have all the power to kill them spiritually, but now he knows better, meeting dinsu next tomorrow and  kuma dole yasa a nemo habib a kasheshi, ko ta halin kaka ne. Rabia ta Saba da safwan over that cikin 13 days datayi dashi ta fara son kar ta rabu dashi, tasan she's dying to met her parents amma bata San yanda zatayi da rashin safwan tattare daita ba, safwan yasan jibi suna da meeting ananbra Sannan gobe zasu Kama hanya  Don haka ya zama dole ya sallami rabia yau, fita yayi ya dauko wayarta daga cikin mota a dawo ya zauna gabanta Sannan yace ,"sugar zaki koma gida yau..." Yafada yana kallon reactions dinta Sannan yana kunna wayarta, Dan murmushi ta saki amma babu excitement, he was surprised, "In naje gida me zan ce masu...ni am scared..." Tafada cikin shagwaba,, "Well I told your dad nayi kidnapping dinki so Ina bukatar 50 millions,..."Idanuwa ta zaro Sannan tace "Million hamsin fa kace...Ina dad zai samo such amount of money...so kake yayi sata?.." Tafada sounding so angry, idanuwa ya daga ya kalleta yana daure face, "Am I your mate?.." Yafada kaman bashi ba, shuru tayi idanuwanshi cikin nata, "Nace ni mate dinki né?.." Ya daka mata tsawa, da sauri ta girgiza mashi Kai saboda yanda yake magana, kaman bashi ba, "Ki saurareni da kyau..kinsan daga yau..ban San ki ba baki sani ba...if you mistakenly tell a soul about me Wallahi sai na kashe ki...kina jina?.." Ya fada idanuwanshi na chanzawa, da sauri ta ja baya Tana cewa "Naji..." "Good..ki bar ganin we have a good time together..Wallahi I don't know what am capable of...but if you want to know just say one word about me..." Yafada yana kallon phone dinta daya fara ringing, kunnata kawai yayi ya ajiye but yasan he dole zaa Kira, sai gashi ko minti biyu baiyi da kunnawa ba dad dinta ya Kira, Shi kam alhaji Ibrahim ya samu ya saida duk abinda ya mallaka ya samu million talatin abinda ya tsira dashi kawai is gidanshi dake unguwar su safwan, Don har bashi yaci daga bank kafin ya samu wannan kudin, abunka da Mara mutunci babu Wanda ya samu yace ga kudi ka Kara, har cikin abokan shi, kawai sai dai jaje, tunda ya samu ya Kai 30 million yake kiran number rabia amma bai shiga sai yau, safwan na piçking yace "Ka samu?.." Ya tambayeshi Kai tsaye, kuka alhaji Ibrahim ya farayi yana cewa "Wallahi na saida duk Abunda na mallaka...abinda na samu is 30 million...dan Allah ka tausaya min..." Bai karasa ba safwan yace "kaima ba Baka da tausayi..Don haka Kai ba abun tausayi bane..." Ya Amsa mashi atakaice, cikin kuka alhaji Ibrahim yace "Naji...amma ka tausayawa mahaifiyar ta..." Ya fada cikin matsanacin kuka, kashe wayar safwan yayi, rabia na Jin muryar mahaifin ta yana kuka sai itama ta fara kuka, yana ajiye wayar ya bude calculator din wayar yana calculating wani Abu, ahankali tayi kneeling tare da rike mashi kafa Tana cewa "Dan Allah kayi hakuri...kar ka amshi kudi hannun ubanna...pls I beg of you..." Tafada cikin matsanacin, idanuwa ya daga ya kalleta tayi saurin ja baya saboda now he scares her more than before, safwan tunani yake gidaje nawa né a yankinsu, Sannan yana lissafin a cikin 30 talatin nawa nawa kowanne gida zai samu, yasan a rukunin gidanjensu basu wuce 80 to 100 houses,  wayarta dake ta faman ringing ya dauka yace "Kana jina Yanzu na Baka hour guda..kaje dukkan gidanjen dake bayan bayan gidanka ka bawa kowanne gida dubu Dari da hamsin...and listen attentively...if any issues arise na komawa garesu su Baka kudin ka or anything of that sort bayan na sako maka yarka Wallahi sai na kasheka..na kashe duk wani a family Dinka ...am I clear?.." Ya tambayeshi "Wallahi na amince...na yarda...har lahi..." Safwan bai ji abinda zaice ba ya ce "Call when you're through..." Ya fada Yana katse wayar, wannan Abunda da safwan ya dasa tsoro a zuciyar alhaji Ibrahim, ya gano daya daga ciki su né yayi Mashi wannan abun, but who, unguwa kam an dau shewa ganin alhaji Ibrahim yana bin kowanne gida da 150k each, babu Wanda yasan sashi akayi , kawai suna ganin yana badawa né saboda halin da ya shiga, duk inda ya Kai kudin dake cike da bag sai ayi mashi adua but deep down he's dying, a haka yabi kowanne gida yana raba masu wannan kudin da kanshi sai zufa yake, tunda yake bai taba shiga nan baya ba balle ya fidda hakkin neighborhood dake kanshi, bai damu da halin da suke ciki ba, amma yau daya zagaya baya sai yaga it's a total new world out there, he's so ashamed of himself, yasan who ever did this is an enemy  of he's attitude, it's all about revenge,. Sai da ya gama kaf ya koma gida empty handed yana zufa unguwar kam har wani party suke na Jin dadi, yana isa gida ya Kira safwan yace ,"nayi yanda kace...Wallahi nayi kuma na yafe..." Yafada cikin nishi, "Good ..ka sani any attempt to find out who I am is equal to your death warrant..hope am understood..." Yafada mashi, "Wallahi na yarda...na amince..." Yafada cikin hawaye. "Good...I still have two to three rounds with your daughter..when am done I will send her to you..." Yafada mashi atakaice, kuka alhaji Ibrahim ya dingayi tare da ajiye wayar, kawai ji yake kaman ya mutu, he wish mutuwa zaizo ya daukeshi ko zai bar Jin Abunda yake ji, inda suicde ba haram bane da babu abinda sai hanashi kashe kanshi a yau, kawai he's imaging rabiarshi kwance with an illegal man. Tunda rabi ta bace sai yau yayi kuka har ya koshi. Wannan weekend din ma nana taje gida weekend, kawai her wish is what to tell her mother that she will be convinced, yau ma Friday and she's going for the fourth  weekend a gida, big mama bata wani damu da hanata  ba saboda har Yanzu babu contract din néman mata, da akwai time da ake bata contract din ta kawo virgin girls kan mililoyin kudi kuma Tana yi dukda tasan what is about, tasan da akwai ritual amma bai dameta ba saboda its all about money, tasan big boys dike Kano, even though Tana zaune a hostel Tana da big gigantic house a gari, bata zama sosai saboda hostel is the perfect place to get what she wants wato ladies, most of the small young girls da. Take kaiwa alhajis suna mutuwa after. Some months with an unidentifiable sickness, duk sanda hakan ya faru ta kan koma wajen alhaji tace. Ya Kara mata kudi ko kuma ta tonashi, Don tasan ho used her for ritual, to dayake she knows them in an out basuyi mata gardama because she's the only person that provides what they need at the time they needs it, big mama Tana da habit of showing she loves you even though she's doing it for herself, in dai zata ga kudi shikenan, duk su alhaji idris and co sun Santa sosai, hostel is a hideout for her ba Wai karatu take ba Don inda karatu take da tuni tayi graduating,. Ana iya Bata million ta Kai yarinya amma sai ta basu 200k ita. Ta rike sauran, su kuma suna Jin dadin an basu kudi masu yawa, basu San they just sold their soul to the devil ba. Mufida da mom dinta shn dawo Nigeria, inda suka boye exactly abinda Doctor yace game da mufida, ita dai mufida ta dawo normal kaman nothing happened but her heart is boiling with rage, she have promised her self koda it will be the last thing she does sai Tayi revenging abinda akayi mata, tasan she might loose her life amma hakan bai dameta ba. Dad dinta ya rame kullum bai da adua sai Allah ya saka ma family dinshi kan abinda akayi wa mufida, yana da kudin da zai iya bada millions ayi aduar hallaka ga Wanda yayi tempering yar shi amma yayi hakuri ya danne but yasan they person will not go scort free. Wajen karfe takwas bayan safwan ya gama da rabia yasa ta saka kayanta wanda tazo dasu, bayan ta gama shiryawa yace "Let's go.." Yafada mata, ahankali ta shige mashi gaba Tana tafiya a hankali suka isa inda ya ajiye car dinshi, bude mata yayi ta shiga sannan shima ya shiga suka bar gidan, tuki yayi in silence har suka isa wani waje inda ke 15 minutes walk to unguwar su yayi parking, shuru yayi yana kallon yanda ta sadda Kai kasa, "Well it's nice meeting you rabia..." Yafada mata ahankali,  bata ce komai ba ta dauki bag dinta ta bude Kofar motar, Tana fidda leg daya yayi saurin riketa tare dacewa "Ii you want to be cruised call me..." Yafada sounding naughty, bata amsa mashi ba ta sauka shi kuma ya fixgi motarshi ya bar wajen, yana kan hanya ya Kira usman ya fada mashi su hadu gidan alhaji idris su kwana chan sai su tashi da sassafe kaman yanda ya fada masu. Karfe kusan Tara suka hadu gidan alhaji idris, shidai alhaji inda ka San dodo haka ha dauki safwan saboda yana zuwa yace, Ya koma gidanshi ya kwana zaizo ya daukeshi first thing in the morning, idanuwa safwan yayi rolling yace "Gaskiya da nisa, I can't drive all my way back Yanzu..it's late...kawai in kwana nan basai kayi wahalal zuwa gidana ba,,," Safwan ya fada mashi, shidai alhaji idris bai Kara cewa komai ba amma deep down bai so ba, shifa tunda yaga irin kallon da safwan yayiwa amra ya tsorata dashi, kuma already he's seeing something in him that is unpredictable, atakaice tun ba'a je koina ba he's regretting introducing him to their brotherhood, mikewa safwan yayi ya kalli usman that have changed so much kaman ba shi ba  ya sakar mashi murmushi Sannan ya kalli alhaji idris yace "Where am I sleeping..." Ya tambayeshi wearing a friendly smile, daure face alhaji idris yayi yace "Choose any room..." Yafada mashi atakaice, safwan bai Kara bin ta kanshi ba ya near wajen ha nufi Kofar wata daki, shima usman mikewa yayi yabi bayanshi,Hira suka sha kan yanda rayuwa ke tafiya for both of them wth the new life and money, sai kuma labarin yanda sukayi da yar alhaji Ibrahim, dariya usman yasha har yana rike ciki, sai da ya gama dariya Sannan yac "Dole alhaji idris kejin dardar...wannan ranshi mutunci Ai yayi yawa, " Usman ya fada cikin dariya, shima safwan dariya yayi yace "Yayi ya gama..,Ai Mai rabumu dashi sai Allah..," Yafada yana kwanciya daga shi sai boxers, "Wai yaushe zaka dauko su Inna?.." Usman ya tambayeshi "In an gama decorating gidan..,nifa banson yawo unguwar Yanzun saboda yan sa Ido sunyi yawa...kawai da mun dawo zuwa sati biyu na gaba zan maidasu..." Safwan ya fada kaman Mai Jin bacci, "Tou in ka kaisu wannan gidan Ai zasu iya gano abubuwan dake faruwa..." "Sun dade basu gano ba...I don't owe anyone any explanations...kawai dai kudi Inna ke so...kuma zan ajiye mata kudi taci ta koshi.,but if tries meddling in my affairs zata samu matsala Wallahi..." Yafada atakaice sounding so sad, "Ni danaje gida da mota babanmu korata yayi..Wai wane aiki nake da zan samu kudi haka lokaci guda?.. Amma koma jikina...if they want su Zo if they don't su Bari...their business..."Usman ya fada hankalinshi kwance, "Abeg barni inyi bacci..,ban samun enough sloe this pass two weeks..." Yafada sounding tired, dariya usman yayi yana cewa "Kayi wa yar mutuminka laga laga kenan..ai ni Yanzu na gane women are the cheapest creature on earth...Wallahi duk yanda take tsaleliyar ta in zata ga naira Yanzu she will become your bitch,...what baffles me most is yanda yanmatan nan ke bin Wanda basu Sani zuwa unknown destination...wane Irin saida kaine wannan...abun yana bani mamaki sosai..." Usman Yafada, "Ai kasan me...women will be my victims...saboda greediness dinsu yayi yawa...da sun ga mota shikenan..Wallahi duk yarinyar Dana hadu daita sai na koya mata hankali..ba dai kudi sukeso ba,,zasu ci Mai dalili...ni I even wonder why masu yankankai basu amfani da karuwai..." Safwan ya fada yana mikewa zaune, dariya usman yayi yace "Ai it depends..Baka ganin muma da virgins mukayi amfani?.. So ya danganci yanda abun yazo..it depends on what they want.." Usman ya amsa mashi, gira daya Safwan ya daga Sannan yace "Eh haka nefa..." Safwan ya fada kaman ya mance da haka zancen yake, "Wai har ka mance da sacrifice din mu kenan.." Usman ya tambayeshi, "Hmmm nifa dadi Kawai né gabana...Bari muje muji abinda zaa sake samu..." "Allah yasa kar su sake bukata sacrifice..." Inji usman, "They should bring it on...because am not ready to taste poverty ever again in my life. ..so kome sukeso zamuyi..." Ya fada hankalinshi kwance, "Hmm ko habib yana Ina Yanzu?..nasan kilan he's dead tunda Time da aka bashi is over...gaskiya I miss him ..." Usman ya fada cikin sanyinmurya, "Hmm Nima dai nakan tuna shi.,kawai am still thinking why shi baiyi ba..why shi tsoronshi bai fita ba kaman namu...or is it because mamanmu Tana mashi adua kullum Sannan sanda aka bashi wannan abun ya amayar mu bamu amayar ba...kawai kullum sai nayi wannan tunan." Safwan ya fada kaman zaiyi kuka "Me too.." Usman ya amsa mashi, shuru né ya danne biyo baya for a moment Sannan safwan yace "Oho dai..life is good..." Ya amsa atakaice kaman bashi bane yayi magana sounding so calm few minutes back ba. Rabia na tafiya gida tun daga nesa aka fara ihu anacewa ta dawo, sai yau tasan yasan mutanen unguwar saboda yanda koina ya cika har bata samun hanyar da zata bi ta shiga gidansu, da kyar da aka shiga daita ciki kanta kasa sai kuka take, mahaifiyar ta ce ta rungume ta gam Tana kuka, shi kam alhaji Ibrahim kallonta kawai yake daga in da yake tsaye yana kallon yanda tayi kiba ta Chanza, duk su dake gidane cikin tashin hankali amma ita alaman wani tashin hankali dake tattare daita, asalima ta amshi abinda bata samu agida,alhaji Ibrahim kuka yasha kaman ran shi zai fita saboda bakin ciki. Rabia bata boyewa mahaifiyar ta abinda ya dingayi mata ba, but bata fada mata facts about how she's going to sleep tonight without him in her ba, kawai she showed she was molested over and over again, koda aka tambayeta ko ta San waye sai tace ita bata taba ganin shi ba. The following day karfe six alhaji idris da su safwan suka fito Don Kama hanyar anambra, family disnhi né suka fito as usual cikin su har da amra da afra, amra na sanye da Kayan bacci Wanda bai wuce gwiwanta ba sai sai ya Dora da hijab Wanda da kadan ya wuce knee dinta, fararen legs dinta na waje, tunda ta fito safwan dake zaune a bayan mota ya duka yana kallon legs dinta, she dai what he don't know is that duk sanda ya ganta something moves in him, yanda take magana kaman zatayi kuka ya zauna yana kallo uncontrollably, he don't care if alhaji idris na kallonshi, shidai kawai staring at her gives him total pleasure, shidai alhaji idris sallamansu yayi ya shiga mota suka hanyar anambra. Thanks..22💚💛💜❤️💙 Sirrin wasu gayun ,❤️💜💛💚💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣2⃣ Don't read it if you didn't pay Need your prayers, Antyna danace zaayi mata aiki baa samu Yi ba sai yanzu, still need your prayers pls. Nagoode How many of you have heard of rain soul?., rain soul magani né dake healing abubuwa da dama, daga diabetes, hypertension, stress, fatigue, kasala, da sauran abubuwa dake damun mu yau da kullum, Sannan yana gyara jiki da sauransu, I used it and it was wonderful, for more information contact 08063328903. Alhaji idris tuki Kawai yake, he's so angry at safwam, bai taba ganin inda mutum is so stubborn kamanshi ba, har red face yayi mashi kwanakin baya amma that doesn't change anything tunda yau yaga irin kallon da ya dinga yi mata, sannan ko a gabanshi bai hanashi kura mata ido, he wonders why he's looking at her like that. Sannan he's afraid meye out come din wannan kallon saboda he's getting scared, amra is he's joy and everything, he loves all he's children amma son da yake ma amra da afra is different then son da yakewa amra yafi na afra because it tana da shiga rai and obedient, bata ketare umarninshi, she loves him so much, dan daga kai yayi ya Kalki safwan ta mirror yaga ya kurawa waje daya ido ko kaftawa baiyi. He's looks so lost jn thought, "ko tunanin me wannan yaron yake? " Alhaji Idris ya tambayi kanshi cikin ranshi, "I pray he's not thinking about my daughter... Because I will kill him wallahi... " ya sake fada cikin ranshi, he's so tensed and angry. Safwan dake zaune bayan mota kam babu abinda yake tunani sai yar alhaji Idris .. Kawai he's imagining himself on her head doing anything he wants with her, but abinda kuma yake tunani is ta shiga ranshi, Kawai he's feeling he won't mind having her to himself for the rest of he's life "marriage..." ya furta under he's breath wanda yasa alhaji Idris kallonshi. Shima Safwan daga eyes dinshi yayi ya kalleshi tare da tunanin "am not getting committed yanxu... "ya fadawa kanshi. Shi dai alhaji Idris ji yake kaman ya bude kofa Ya wullashi waje he hates him with passion Suna zuwa wajen lokoja alhaji Idris kalli Safwan ta mirror yace "I think you should drive " kallonshi Safwan yayi yace "ni gaskya I can't drive on this road. Kawai ka cigaba da tukin mana ko kuma mu hau mota a bus stop" yafada mashi atakaice, haushi alhaji Idris yaji saboda yanda tayi maganar babu wani respect ko waniabu "wallahi dana San haka kake da ko Kadan I wouldn't Allow you to join the brotherhood... " alhaji Idris yayi bursting out at last, Daman he's looking for a way to start a conversation with him, kallonshi Safwan yayi yace ?"Menayi da zaka fadi hakan?... " ya tambayeshi kai tsaye, Dan juyawa Usman dake zaune gaba yayk ya kalli Safwan yana mashi ido alaman he shouldn't talk to him like that, ?"ko kadan baka da tarbiya... I have warned you ka bar kallon amra...? " bai karasa ba Safwan yace "amra... " under his breath, wanda yasa alhaji Idris ya kusa loosing control, yana mamakin what sort of human being is safwan "nifa ban kallon amra... Kuma Kawai kanason tsanata ne for nothing... " safwan yayi adding, alhaji Idris tsoki yaja before saying ?"I saw you... You were looking at Her... Na nuna maka ni banason hakan... Yaran nan are my happiness... Saboda hakan na hadaka da wacce zata baka duk irin macen da kakeaso.. Amma you want to be stubborn.. Kuma saboda yarana I can do anything walkahi..." yafada cikjn bacin rai, kai Safwan ya girgiza sannan yace "Wai what's all this about? Wai kallon in mace haram ne?.. Ko yarka is better than me? " ya tambayeshi kai tsaye, "stop mana.." Usman that is getting red kaman he's talking with he's mate, "Aa..kar ya daina...he should continue...ba dai yana tunanin yayi kudi ba...bai sani bane..just leave him..." Alhaji idris ya fada cikin bacin rai,baki safwan ya tabe Sannan yace "Am sorry if I hurt you by my words...ka yafemin...nidai kawai bana Jin dadin yanda kake yi min...you put me into what I am today kuma ka dawo kana Jin tsorona..." Bai karasa ba alhaji idris dake tuki kaman zai tashi sama yace "Your attitude is annoying..just simple instructions you can't follow it..nace ka daina kallon yarana..banason haka..I hate it..amma kullum you look at them as you're a hegoat...ka tuna duk abinda ke dadi a baki akuya shi ke kasheshi...just be ware and bewarrned..." Yafada mashi atakaice, safwan jinshi kawai yake amma ko kadan bai da niyyar kyale wannan yarinya, he's so much into her that if bai sameta ba sai yayi hauka, kawai yana da target and when the time is right zaiga Wanda zai hanashi saduwa da wannan amra if not both of them. "In Dan amra né Kayi hakuri...I won't disappoint you..." Yafada sounding so truthful, dam ajiyan zuciya alhaji idris ya saki Sannan yace "Last time ma haka kace...but still I caught you looking at her legs..." Yafada cikin Jin haushi, Kai safwan ya kauda ya saki murmushi for a second Sannan yace "Nidai am sorry..it won't happen again.." Yayi assuring dinshi, "Sir Kayi hakuri...nasan safwan bazai cutar da wani naka ba..." Usman ya fada cikin girmamawa, murmushi alhaji idris ya saki saboda Jin dadin yanda usman da safwan sukayi magana, ,"ya wuce...shikenan..." Ya amsa masu yana tuki, gatsine safwan yayi mashi cikin ranshi yana hango kafar amra daya gani farare tas cikin slipper, idanuwa ya lumshe yana murmushi tare da relaxing, as usual kaman yanda suka shiga last time haka sukayi Don wannan makeken hotel suka kwana sai wace gari suka Kama hanyar cult dinsu. A gidan alhaji Ibrahim kam ba karamin tashin hankali alhaji Ibrahim ya shiga batayi da female doctor dake duba matanshi da yaranshi tayi confirming anyi amfani da rabia over and over again, it Brokens he's heart,kuka yasha ya koshi har yaji hawaye bai fita Sannan yayi shuru, he's heart is boiling, kawai inda zai mutu da ya fiye mashi sauki, je feels so sad, Allah kadai yasan yanda yake killace yaranshi, amma sai aka samu wani cikin unguwar yayi defying yarshi, Tisa rabia dake kuka kaman ranta zai fita yayi ya dinga tambayanta amma sai tace ita batasan ko waye ba, haka dai ya hakura yayi shuru, kawai yayi deciding ya sayar da gidanshi ya bar unguwar Don Yanzu yan unguwar kaf tsoro suke bashi, he might walk by who did this to him with out knowing. As usual gaisawa sukayi da wasu members din ta hanyar dora zobensu daya kan daya, kowa saka kayansu sukayi amma Banda safwan da usman that initiations dinsu baiyi complete ba,  face din shugaban su looks so terrible, kowa taking seat yayi suka fara bada offering dinsu as usual, kowanne da abinda ya bada, the more you give the more you gets, Don haka yawancin su sunzo da offering dinsu especially yan east. Bayan an gama shugaban ya kallesu daya bayan daya paying attention to safwan, he's seeing courage and dominating, yana ganin power da danger, hannu ya daga sama Kaya irin na yan cult din ya bayyana hannunshi, mikawa safwan yayi ya amsa Sannan ya sake daga hannu wani ya bayyana ya mikawa usman, "Your sacrifice was all accepted....now you're going to hear our rules and regulations, ..." Shugaban ya fada yana daga hannu, nan wani daga cikin Wanda ke zaune ya Mike ya fara cewa "The rules of the reptilian brotherhood is as follows, ......we have many ways to generate our money...not only by using the clothing...as you use the cloth only five times...firstly if you sleep with a virgin woman you will use a white handkerchief on her private part....secondly the pant of a woman is money to us...if you can get many women pants so your money will be multiplying...the more you bring the more you get...used pad for women menses is a wealth to you...if you can get many your money will be multiplying...then having anal sex is a powerful source of money..." Dan sqeeuzing face safwan yayi not understanding what he meant by that Mutumin yacigaba dacewa "They're month you will only have anal sex with a male..if you don't you will die....then if you need wealth you will sleep with reigning  celebrities...their stars will be yours....your must select a name that you will be called as your real name don't work here......they're some period of time you will sacrifice human publicly and be shared among people...if people beg you for money you have the power to view their destiny using your ring..and you can take their destiny away just buy tapping on the ring with the money or gift you will give them,..and you must do something especially a business to cover your tracks....on no account will you say one word of this place to anyone if you do your penalty is death.  last but not the least is there's time you will provide the meal we're having...I mean the human meat...this are the rules of our brotherhood ..." Mutumin ya fada Sannan ya koma ya zauna, safwan da usman shuru sukayi suna tunanin this is more than they bargained for saboda abubuwan da aka lissafa are too much, daga Kai safwan yayi ya ga manyan kasa dake zaune nan, kawai he wants to ask a question if he's given chance, many things are running in he's mind, yana da question kan kowanne rule da suka fada, "You may ask questions if you need more light..." Shugaban su ya fada masu cos daman he can read their thoughts so yana ganin Abunda ke cikin zuciyar su, Kai safwan ya daga Sannan yace "My lord.,about the clothing...it can be used only five times?.." Ya tambayeshi "Yes..." Ya amsa mashi atakaice, shi kam safwan kawai yayi tunanin me zaisa ya je ya nemi kudi alhaji yana da bank a jikinshi but now he knows better "Why..." Shima ya tambayeshi, mutane kura masu Ido sukayi because basu taba Jin an ce mashi why ba sai yau, Dan murmushi shugaban ya saki saboda Jin dadin confidence disnhi Sannan yace "Because if it's used for eternity everything will go wrong...nobody will want to do anything to stay rich instead they will be to much missing people...money gotten from one sacrifice is enough for a lifetime..but still 5 chance is given...so after 5 uses the clothes will disappear..." Yafada mashi cikin natsuwa, shuru safwan yayi yana kallon shi, dukda sai shi ba haka ya so ba...kawai yanason duk sanda yaji he's low on money ya samu wani yayi sacrificing, "About sleeping with a virgin and cleaning her private part with white handkerchief...pls what does that mean..." Safwan ya sake tambayan shi, shidai usman shuru yayi yana sauraron shi sabida ko kadan baida guts to say a word, wannan shugaban na da wani irin kwarjinin da ba kowa zai iya magana inda yake ba, "When you clean the private part of a virgin and bring the hankerchiref here you have automatically bring her womb...that same woman will never have a child though her womb will be there physically but spirituality it's gone...and if you give the great reptian the generation of a woman you will have and uncontrollable money...anything you venture in shall be prosper..." Ya fada mashi, murmushi safwan ya saki Sannan yace "What about woman's pant..." Safwan ya sake tambayan shi, duk manyan mutanen dake wajen kallonshi kawai suke, "Well it's also a sacrifice...that kills the owner of the pant...in return you get more money..." Shugaban ya sake fada mashi, "More details about woman sanitary pad..." Ya sake tambayan shi " it's also a sacrifice that gives you more wealth..." Ya amsa mashi sounding tired and fed up, ,"my lord don't be offended with my level inquisitiveness...just want to know...." Ya fada cikin girmamawa, idanuwa shugaban ya lumshe mashi alaman you're free to to continue, "My next question is about anal sex...I don't really understand what that means..." Ya tambayeshi "Anal sex means sleeping with a woman through the anus..." Baki safwan ya bude looking so surprised, "What is the benefit of that..." Ya tambayeshi "It gives you power...you're expected to have anal sex at least once a month..." "What about the one he said a male?.." Safwan ya tambayeshi cikin sanyinmurya saboda wannan abun is more than he bargained for, baisan it contains so many things haka ba, sai Yanzu ya San dalilin dayasa ake luwadi, it's all about money and power, ,"yes..there's month you will not sleep with a woman...only male,,," Bata face safwan yayi yace "Is this compulsory?.." Ya tambayeshi yana ganin kyaman abinda mutum yace "Yes it's a most...if you didn't you will die..." Ya amsa mashi atakaice, shuru safwan yayi yana imagining ya taushe namiji kaman shi yana saduwa dashi, (waiyazubillah) ,"I understand..my lord what about sleeping with reigning celebrities..I mean about super stars..." Safwan ya sake tambayan shi "If you want your stars to shine then you should sleep with a reigning stars...all her stars will be hours...." Ya fada mashi, safwan bai dauki wannan a wani Abu ba, kawai yasan indai zai ce mata ga million goma she will sleep with him, "Just sleeping with her or there's anything attached..." Safwan ya sake tambayan shi "You will rub your ring on her fore head and she will never reign again...her shining stars will be yours,..people will hear about you everywhere...you will be in everybody's heart..." Ya fada mashi, "My lord about sacrificing human being publicly..how is that possible..." Ya tambayeshi. "Yes it is...all you need to do is turn human into and animal and slaughters it in public and share the meat to people...this should happen during festive season..." "How do I turn human into animal?.." Ya sake tambayan shi, shugaban kallon shi kawai yake yana tunanin yanda yake rike da komai and he's asking about each and every rules, he loves and admires he's courage, "All you need to do is rub your ring on the victims with your intentions...that's all.." Amsa mashi, "But why should I feed human to the innocents..." Safwan ya sake tambayan shi, dariya shugaban yayi da karfi Sannan yace "There's nothing like the word innocence...who ever gets close to you or gets hungry for for your wealth will surely  get what's coming to them...those that will collect are those that have and are still looking for more,,,so no innocence ..." Shuru safwan yayi yana sauraron abinda yake cewa, ya gane manufarshi, wato indai kana da kwadayi to kana cikin matsala, "My lord more about taking people's destiny..." With the power of the ring you're wearing you can see what people will become in future and you can take it away from them....you can simply do that by rubbing your ring on the a gift and give it to them..." "What sort of gifts to be precise?.." "Anything..but money is well worth...and after that they will never make it in life...all their struggle will be in your favor..no amount of money given to them will make them prosper..." Ya amsa mashi, ajiyan zuciya safwan ya saki tare da lumshe idanuwa, sai Yanzu ya gane if you know anyone who you're not sure about their wealth run far far far away from them don't come close to them, kawai babu Wanda yake tausayawa sai masu kwadayi Don shi ya dau alwashin maganin duk wani Mai kwadayi da hangen nesa, sai Yanzu ya gane Abunda yasa wasu zaka ga su kadai ke reigning a family dinsu, it's because sunyi amfani da destiny dinsu, sai Yanzu yasan he's in cult, now he knows money is the root of all human problem and also can solve all problems, idanuwa ya lumshe Sannan yace "Like he says I am to produce human meat when am selected...how am I going to do that...I can drive humans from Kano to this place.." Kallonshi shugaban ya dingayi yana kokarin kallon deep into he's heart, ya he knows yana da dark spirit tun bai da kudi and now that ya hada da kudi zaa samu matsala, " don't worry..when you get into that bridge you're going to cross..." Shugaban ya fada mashi, usman kam tsaye yayi yana hadiye wani Abu, kawai yana tunanin kwanciya da kato kaman shi, "Kudi balai..." Usman ya fada cikin ranshi, kawai sai yaji dama ba fara ba, shima safwan yana tunanin wannan abun yayi yawa duk da he knows no going back now, it's too late for everything, idanuwa ya daga yace " pls can you tell me why our friend did not obliged to what you asked us to do..." Ya tambayeshi, gani yayi face dinshi ya sauya color, he looks so red and horrible, "Because he vomitted the humanity eater..." Ya amsa mashi atakaice, safwan knows abinda yake nufi, usman né ya kalleshi alaman bai gane ba saboda ko a smartness  ba daya suke da safwan ba, "Yana nufin Don ya amayar da Abunda ya bamu..." Safwan ya Kara mashi bayani, "Now choose a name you will want to be known with..." Shugaban ya tambayesu, yana kallon faces dinsu, kowanne su shuru yayi kaman Mai tunani after like 10 seconds usman yace "Mai dollars..." Yafada yana kallon shugaban, shi kuma safwan idanuwa ya rufe gam yana tunanin sunan daya dace dashi, "Good choice mei dollars...your name shall be famous..you shall be the best in what ever you do..."Shugaban ya fada in tongue with commands, kallon safwan da har lokacin bai bude Ido ba yayi yana jiran nashi sunan, sai da ya kusa Kai minti biyu a haka Sannan ya bude idanuwanshi da sukayi ja yace "Limitless..." Yafada sounding so strong, idanuwa shiga ba ya zaro yana maimaita "Limitless...what a name...I have never heard of any name that is as strong as yours...your name shall travel far far far around the world...people will know you and crumble at your knees..." Shugaban ya fada mashi, murmushin Jin dadi yayi, "Limitless...I just love the name..." Shugaban ya sake fada mashi "Now this logo will be on each of your products..it will be with honor and power..." Yafada yana mika masu tafin hannunshi, wata yar tarkarda ce Mai dauke da zanen maciji, yana nufin shine logo dinsu Wanda dole sai ya dinga bayyana a product dinsu, "Now you may go upstairs and do the right thing..." Shugaban Yafada masu tare da kallon wani cikin wayanda ke zaune, Mutumin mikewa yayi ya Kama hanyar upstairs safwan da usman suka bi bayanshi zuwa dakin da wannan idol Mai kama da mace mara Kaya, umarni mutum yayi masu susha nonon idol din suna gama sha white handkerchief bundle daya ya fado daga gaban gunkin, bundle daya safwan ya dauka shima Usman ya dauki bundle guda, Sannan ya nuna masu dakin da zasu sauya Kayan jikinsu, Yanzu dai sun zama cikikken da cult Don duk abinda sukayi a baya soman tabi né kan abinda ke tafe,safwan can feel the power in he's blood, bayan sun sauko sanye da Kaya irin na sauran suka zauna kaman yanda kowannensu ke zaune, nan Shugaban ya fara cewa "We have a big problem at hand.." Ya fada looking so tensed, duk maida hankali akayi kanshi suna kallon shi "Third of them who refused to follow my orders is still alive..." Yafada sounding so defeated, duk baki suka bude suna kallon shi saboda Hakan bai taba faruwa ba, "How comes..." Wani daga cikinsu ya tambayeshi cike da mamaki, "I don't really know..I have tried everything but I can't find him...I feel so defeated..." Yafada face dinshi na kara ja da chanzawa, alaman he's so angry, safwan gyara zama yayi yana kallon shi, duk tunanin da yake is habib is dead but now he knows better wato habib is alive dukda baiyi abinda aka sashi ba, kawai sai yaji haka nan Mutumin ke cika baki bai da wani spiritual power, "What if he leaked our secrets?.." Wani ya sake tambayan ogansu looking scared, idanuwa Shugaban ya lumshe yana karkada kafa ahankali, faces dinsu ya dinga kallo har ya kaiga na safwan, nunashi yayi da yatsa Sannan yace "You.." Ya fada da karfi safwan ya Mike tsaye, "Fine him...kill him..." Ya umarceshi, idanuwa safwan ya zaro yace "Why me?... You're the one with the power...why should I be the one to fine him and kill him...I don't think that is possible..." Ya fada sounding so stubborn, "We don't have arguments in our brotherhood...I will let this go because you're a new comer...but don't ever argue with me over anything ever again...." Shugaban ya fada cikin babban voice, sadda Kai kasa safwan yayi yana tunanin ya zaayi ya kashe habib da kanshi, Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun, "He's no place to be found...he left the city..." Safwan ya fada mashi, "You know where he can be...find him...." Ya sake fada mashi atakaice, "And if I can't find him?.." Ya fada cikin sanyinmurya "You will find him..." Yafada mashi, idanuwa safwan ya lumshe kaman zaiyi kuka, "I don't have any power to help me locate him..." Safwan ya sake fada mashi cikin gardama, hannu mutum yayi mashi alaman yazo kusa, takawa safwan yayi yazo gabanshi Sannan ya tsaya, "Closer..." Ya sake fada mashi, babu tsoro yaje daf dashi har suna shakan numfashin juna, "Open your mouth..." Ya sake umartarshi, baki safwan ya bude Shugaban mikewa yayi ya Kai bakin shi daidai saitin na safwan, wani abune ya dinga fita daga cikin hakoranshi suna shiga cikin bakin safwan, sai da ya bashi kaman digo biyar Sannan ya koma ya zauna shi kuma safwan ya hadiye, ahankali ya ja baya yana dafa chest dinshi, baya baya ya dinga bi har ya Kai inda seat dinshi yake, duk Wanda ke zaune babu Wanda suke kallo sai safwan, idanuwanshi rumtse gam sai nishi kawai yake hannunshi kan chest dinshi, kawai yana Jin wani Abu na yawo all over he's body, it's moving from one place to another har sai da abun ya gama yawo duka Sannan yaji ya samu sauki, ahankali ya bude idanuwanshi, sama ya kalla yaga he can see far beyond the building, mutane dake zaune ya kalla yaga yana kallo har cikin hanjinsu and he can read their mind, he can smell something from miles, he feels so different, "How do you feel?.." Shugaban ya tambayeshi, "I have never been better..." Yafada yana kallon kanshi, "Good...that is a token from my power...it will help you find him...when you do kill him and drink from him..." Yafada mashi,  ko kadan bai taba tunanin Inda Habib ya ke ba sai yau, he's so busy enjoying he's new found  wealth da ko tunawa dashi baiyi sai once in a while, ahankali ya koma ya zauna, yana tunanin what he has gotten into, idanuwa ya daga ya kalli alhaji idris Mai saa, sai Yanzu ya gane Mai saa is he's cult name ba sunan Allah ba, kawai he hates him with passion, kawai he wondered why bai fada masu anything ba ya dawwamar dasu cikin wannan balain, kawai if there's anyone who deserves to be dead it's alhaji Mai saa, kallonshi kawai yake yana kallon har heart dinshi dake cikin rib cage dinshi dake bugawa ahankali, kaman ya Mike ya fixgo heart din yake ji. Yau dai tare sukaci suka sha, safwan loves the meat so much that he don't mind eating it everyday, ahaka meeting yazo karshe kowanne ya fita zuwa inda yayi parking moticinsu, alhaji idris is so angry saboda wannan karin karfi da akayiwa safwan, yasan it's not going to be good, safwan dake tsaye jikin motarshi yana jiran ya taho ya bude mota ya hango wannan haushin cikin zuciyar shi, usman na tsaye gefen safwan yana kallon yanda safwan ya kurawa alhaji idris Ido kaman wani predator, alhaji idris na karasowa safwan yace "Why kake Jin haushi?.." Ya tambayeshi Kai tsaye. Thanks.23💛💜💙💚❤️ Sirrin wasu gayun 💛💜💙💚❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣3️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me, Daure fuska alhaji idris yayi ya karaso inda motar take ya bude suka shiga, safwan sai kallon shi kawai yake, yana ganin how much he hates him, he thanks Allah for the extra power now he can see far and beyond, ko bird yayi magana daga nesa yana ji, Sannan duk Nisan Abu yana gani saga inda yake zaune, he's so happy about it, habib né ya fada mashi a rai, idanuwa ya lumshe remembering all they have been through together, now he's going to sow he's hands with he's best friends blood then the worst part he have to drinks he's blood, abinda ke mashi mamaki is why ya Zabe shi, "Is they anything he's seeing in me?.." Ya tambayi kanshi cikin zuciyar shi, he's quite har suka isa hotel room dinsu kasancewan sai gobe zasu taho Kano, wannan Karin kowannensu da dakinshi tunda da akwai kudi, Da yamma sai kidi da waka ke tashi a inda aka Tanada sabida hakan, wanka safwan yayi ya sake Kaya, daya daga cikin hankerchiref dinshi ya dauko ya sauko downstairs zuwa inda big girls suke suna jiran a kirasu, sai Yanzu ya tuna da wannan yarinya that takes he's virginty, he wish yana da number dinta, da zai kirata Don ya fara daita, yasan he can't use the hankerchiref on her but he can take her pants a way, he remembered last time babu pant a jikinta, yanmata dake tsaye wearing almost nothing ya kurawa Ido dayan bayan daya yana tafiya ahankali m suna ganin yana kallon su sai juya mashi jiki suke wasu sai su juya baya suna kada bombom dinsu, Dan baki ya tabe yana tafiya ahankali, wata daga nesa fiddo boobs dinta tayi Tana cewa "Oga take a look..." Yarinyar Mai kyau ta fada mashi Tana fiddo boobs dinta that looks so full and beautiful, he's looking straight into her intestines, babu abinda yake gani da sauki kaman mata, ko kadan babu zancen class ko attitude tare dasu. Abun bakin cikin sai sun gama wannan wani ya aureta if she's lucky, yana takowa yana slowing down dayazo kusa da inda take tsaye, ji yayi an ta bashi daga baya ya Dan juya, wannan babe din last time ya gani tsaye wearing wasu arnan bump short da riga iya cibinta, murmushi ya saki yana cewa "I was expecting to see you..." Yafada idanuwanshi cikin nata, dariya tayi Tana cewa "My virgin guy how are you..." Ta fada Tana kallon yanda ya Chanza yayi haske sosai Sannan kyawunshi ya bayyana sosai, ji yayi wannan yarinyar data fiddo boobs dinta ta fara magana da yaren Igbo da alaman she's thinking she want to take the hot guy from her, juyawa safwan yayi yana kallon ta, kawai he's thinking why should hot girls like this spoil their life, duk yanmata dake wurin babu Mai muni ko daya, daga nesa ya hangi usman da wata sai kiss suke in open, tsayawa yayi yana kallon yanda yanmatan biyu suke wa junansu magana cikin yaren da bai gane abinda suke cewa ba, hannu ya daga masu Sannan yace "Ladies is ok...am having you both..." Yafada masu, da sauri  bakuwar ta rike mashi hannu while daya look angry, matsawa yayi kusa daita yace "What?.. Do you think I can't handle you both?.." Yafada sounding naughty, baki kawai ta tura mashi, yana kallon ta yaga Tana kishi, murmushi ya saki yana cewa "Don't worry...yours is special..." Ya rada mata, suna ta shafa Mai jiki har suka isa room dinshi, rabashi sukayi da komai na jikinshi wannan ta sha nan wanna tasha chan, sai da sukayi mashi wasa sosai Sannan ya daga idanuwanshi sa suka koma kaman ba nashi ba ya ce " I want something new..." Yafada cikin wata irin murya yana Dan taba both of them lokaci guda,  what surprised him is yanda babu pant a jikin both of them, kawai yana tunanin why basu da pant, last time ma ya tuna babu pant a jikinta and now both of them babu pant, bai gane abinda hakan ke nufi ba, shi he's in for the pant and pleasure and nothing more but babu pant, "Don't any of you use pant?.." Yafada not looking serious while romancing their naked ass, kallon juna su biyu sukayi suka saki murmushi Sannan daya tace "We don't use pant.." Ta amsa mashi atakaice, Dan bude idanuwanshi yayi yace "Why?.." Yafada yana kallon chest dinta, he knows the answer already since he can read their minds, "Just like that.." Ta amsa mashi, kawai tunani yayi wayan nan yan iskan sun San Ana amfani da pants dinsu, daman always wayanda ba su da ilimin Abu sun fi Shan wahala, Allah kadai yasan how much he wants to teach them a lesson, but abinda yake son teaching dinsu Lesson dashi babu, wato pant dinsu,  "Babes..." Ya kirasu cikin voice that is close to silence, "Yes honey..." Ta farkon Ta amsa mashi, "Let's have anal sex..."ya fada atakaice, "It cost more...lot more..." Daya ta rada mashi, "Money is not the problem..." Ya amsa mata atakaice,  yau was the first time that he tried anal sex and sai yaji he prefers it to real sex, kawai komai na shaidan mugun dadi gareta and he enjoys it so much, kawai ji yake da wuya ya sake Jin dadin saduwa da mace ta gaba kaman ta baya, gari na wayewa ya biyasu half a million each suka tafi,da safe suka Kama hanyar Kano, duk Wanda zai ga su uku wato alhaji Mai saa safwan da usman will think they're human but deep inside they beast, people beware, yauwa ma suna zuwa gida yaran alhaji suka fito da gudu safwan bai wani kalleta ba Don yasan he have better plans, he's having her when he's done with the important things ahead of him, Yanzu yana da plans da yawa kaman fara business then going for he's uncle wato kawu musa, Sannan the rest of yaran alhaji Ibrahim da kuma duk masu son banza, Don yayi rantsuwa duk Mai son kudinshi have to work for it either physically or spiritually, bags dinsu suka dauka suka bar gidan kowa ya Kama hanyar gidanshi. The following day safwan ya nufi gidan salaha wato younger sister din habib dake aure nan gaba da unguwar su, yana zuwa ya aiki yaro Ana nema ta, aikawa tayi wake kiranta aka ce mata safwan, nan ta bashi izinin shigowa Don tamkar habib din yake wajenta Don ko mijinta ya sanshi sosai, yana shiga ta bude baki Tana kallon yanda ya koma kaman bashi ba, he looks so fresh and handsome, "Ikon Allah ..yaya safwan kaine haka?.." Ta tambayeshi Tana shiga daki, binta yayi yana murmushi, zama yayi ita kam kasa zama tayi Tana mamakin yanda safwan ya koma, "Yaya safwan ya akayi ka Chanza haka?.." Ta sake tambayan shi "Ikon Allah né kawai..." Ya amsa mata atakaice, shuru tayi tare da zama face dinta na chanzawa, "Kwana biyu ya mijin ki da yaranki?." Ya tambayeta cikin muryar masu Hutu, "Duk suna lafiya lau..." Ta amsa mashi cikin muryar damuwa, zai bude baki yayi magana kawai sai ta fashe da kuka, Ido ya zaba mata yana kallonta trying to read her thoughts but it was invincible, sai ya tuna yar mamanmu ce, yasan her prayers is not only for habib but for all her children,  "Lafiya dai salaha?.. Why kike kuka haka?.. Wani Abu ya faru?.." Ya tambayeta cikin damuwa, kuka salaha ta cigaba dayi saboda damuwan Dan uwanta Wanda baasan inda yake ba, "Yaya habib né ya haukace..." Idanuwa safwan ya zaro not believing what she's saying, "Yaushe kenan...." Ya tambayeta, "Yanzu wajen sati biyu da faruwan hakan..." "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...Yanzu yana Ina?.." Ya tambayeta, "Allah masani..." Tafada cikin kuka, "Bamgane Allah masani ba...Ina yake..." Ya sake tambayan ta Don ko yana hauka sai ya hallaka shi Don yana iya warkewa daga hauka ya tona masu asiri, "Wallahi yaya safwan babu wanda yasan inda yaya habib ya shiga...ya gudu ya bar gida...yaya safwan yaya habib ya zama mahaukaci..." Ta fada cikin matsanacin kuka, idanuwa ya rumtse as if he's feeling her pain amma he feels nothing, "Wannan maganar babu dadinji...Wai habib ya haukace?.. Ni har Yanzu ban yarda ba..." Ya fada sounding so loving, "Da gaske ne yaya..." Ta fada mashi, "Yanzu ina mamanmu?.." Ya tambayeta,  nan ta fada mashi inda suke, yasan wajen because sun Taba zuwa da habib sau daya cikin wata karamar sallah,  ahankali ya Mike ya saka hannu cikin aljinhushi ya fiddo bundle din 1k which is equivalent to 100k ya mika mata, da sauri ta amsa Tana mikewa, godiya ta dingayi mashi ya amsa mata da murmushi ya fita ya bar wajen, ko bata lokaci baiyi ba ya Kama hanyar wannan kauyen dake karamar hukumar gezawa, bai isa ba sai wajen karfe sha biyu na rana, ko breakfast baiyi ba amma ya fita mission, that's the cult for you, in sun Baka umarni da wuya kace bakayi, ko kadan Baka samun sukuni har sai ka aikata abinda suka sa ka, gidan kawunshi yayi sallama abban Fatima ya fito, nan suka gaisa ya fada mashi yazo wajen habib, same thing da salaha ta fada mashi shima ya maimaita mashi, nan ha nemi ganin mamanmu abban Fatima ya rakashi cikin gida, lokacin mamanmu na kwance Fatima nayi mata fita da mafici, duk ta rame ta fita kammaninta, Tana Jin sallaman safwan tayi saurin daga Kai Don ta gane wannan muryar, safwan dake biye da abban Fatima ta hango sai taga kaman bashi ba, yanuwan habib suka fara gaidashi yana amsawa sounding so sweet, mamanmu kura mashi Ido tayi Tana kallon shi, Sam face dinshi kaman ba nashi ba, he's so scary to her, ahankali ta Mike zaune Tana kallon shi bata kiftawa while sisters din habib ke faman gaisheshi yana amsawa tare da tambayan su yanda suke, yana Dan daga Ido suka hada Ido da mamanmu, nan take taji tsigar jikinta ya tashi, he's scares her to death Don sai da taga idanuwanshi sunyi wani irin Abu da bata San how to explain ba, ahankali ya taka ya shiga dakin da sallama mamanmu idanuwa ya zaro Tana kallon shi Don sai da ya shiga dakin face disnhi ya dawo normal, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Ta furta cikin zuciyarta, Fatima ce ta amsa mashi sallama, kallon ta yayi na second daya ya gane she's habibs wife Sannan Tana da ciki, durkusawa yayi ya gaida mamanmu dake zaune kaman ruwa ya cinyeta, ahankali tayi blinking idanuwanta coming back to her senses ta amsa mashi, he's trying to read her mind but it's blank, he can't see anything, mamanmu sai tunanin abinda habib ya fada mata lokacin da ya dawo yace su koma kauye take, yace ko bayan ranshi kar su amshi komai hannun abokanshi, Tana tunanin why did he say that, ita dai gani daya tayiwa safwan ya tsorata, "Mamanmu Ashe nan kuka dawo?.. " taji muryar safwan na fada mata, ajiyan zuciya ta saki idanuwanta na cikowa da hawaye, "Eh..." Ta amsa mashi atakaice, "Mamanmu babu inda ban nemi habib ba...mamanmu lafiya kuka dawo nan?.." Ya sake tambayan ta, "Saboda me kake néman habib..." Ta tambayeshi sounding angry, safwan ji yayi tsoro ya Kama shi sabida yanda take magana kaman she knows something,  "Mamanmu habib fa...mamanmu har kin mance yanda muke sa habib har jike tambayan abinda yasa nake néman shi?.." Ya tambayeta cikin sanyinmurya, shuru tayi Tana girgiza Kai for about 5 seconds Sannan tace "Ina kuka je da habib?.." Ta tambayeshi Tana kallon yanda yayi fari tas kaman bashi sake kode saboda talauci ba, "Mamanmu ban gane ba...." "Nace ranar da kukayi tafiya Ina aka Kai ku?.." Ta sake tambayan shi, ji yayi gabanshi ya fadi, "Ai mamanmu aiki akace muyi amma aikin ya kunci tafiye tafiye..shi kuma habib yace bai iya aikin tafiya saboda ke...sai ya dawo..." Ya fada kaman gaske, Kai mamanmu ta sake girgizawa alaman bata yarda ba, "Ba haka bane,,,Ina kuka Kai min da har aka haukatashi saboda bai bi umarninsu ba?.." Ta fada cikin kuka, salati safwan ya farayi yana cewa "Haba mamanmu...ni kike tunanin an kaishi..Wai tsaya mamanmu habib ya haukace?.." Ya tambayeta kaman bai sani ba, shuru tayi Tana kuka kawai she's feeling so hurt in her heart, "Mamanmu...kawai Allah né ya kawo...kiyi hakuri..yana yana Ina..." Ya tambayeta, banza tayi dashi Tana kuka, Fatima dake zaune gefe daya Dora Kai tayi kan kafar mamanmu Tana kuka, idanuwa yayi rolling yana tunanin ya akayi in few weeks har habib yayi aure?..Sannan poor innocent girl din Tana da ciki, he knows they don't know about the pregnancy amma dayake shi ya zama maye he can see it, he even know the sex of the child, "Mamanmu kiyi hakuri Dan Allah...ki fadamin inda yake zan kaishi hospital..nasan zai samu lafiya da yardar Allah..." Ya fada mata kaman da gaske yake, "Bamu San inda yake ba...ya gudu ya bar gida...." Ta amsa mashi cikin kuka, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...I wish he's crushed by a trailer..." Yafada da turanci kasancewan yasan ko come babu Mai ji cikinsu, "Mamanmu an bincika wurare daban daban?.." Ya tambayeta, Kai kawai ta daga mashi Tana Shafa kan Fatima dake kan kafarta, "Tou mamanmu an Kai gidan television?...da gidan radio?.." Ya sake tambayanta, still Kai ta daga mashi, ita kawai so take ya tashi ya bata waje saboda she's having a crippy feeling, she can't point a finger at what she's feeling amma tasan it's not something good, duk tsigan jikinta sau tashi kawai yake, shuru yayi yana tunanin what to do, kawai. Adua yake Allah yasa ya mutu kowa ya huta, ahankali ya Mike yana cewa "Mamanmu ni zan tafi...zanje gidan radio da television na cikin gari da hotunanshi su bincika mana shi..kar ki samu damuwa...in Allah ya yarda yana lafiya ...ki kwantar da hankalinki..." Ya fada mata hannunshi biyu cikin aljihunshi, shuru kawai tayi Tana hawaye, bundle din 1k guda uku ya fiddo ya ajiye gaban mamanmu, Aikam da sauran kuzarinta ta harbe kudin Tana cewa "Aa mun gode..ka dauki kudinka..." Ta fada kaman she's scared of the money, kallon mamaki yayi mata "Haba mamanmu..ko babu habib Ai ni Mai kula dake né..Dan Allah ki dauka..." Ya fada tura mata su, "Dan Allah ka daukesu..." Ta fada cikin ihu kaman wata mahauciya, da Sauri safwan ya kwacesu ya maida aljinhushi, fita yayi yana mata sai anjuma amma bata amsa mashi ba,  ficewa yayi ya shige mota ko abban Fatima dake tsaye bai kalla ba balle  yayi mashi sallama, he looks so furious, Jan mota yayi da karfi ya bar wajen, yana tuki yana tunanin abinyi "Mamanmu..mamanmu...mamanmu..." Yafada da karfi while he's driving, "You daring the lion..." Yafada yana dukan staring dinshi while yana ratsa wannan karamar hanyar da sai sadashi da titi,  ya tuki da gudu ya hangi wasu yanmatan kauye kaman su uku daga nesa, daga Kai yayi yana kallon su daga nesa har motarshi ta zo kusa da inda suke, he want to pass but then he have a dirty mind, slowing yayi tare dayi masu horn, da sauri yanmatan da babban cikin su bazata wuce 17 ba suka koma gefe daya tare da tsayawa, kowacce dauke da Kayan tallanta, yana zuwa kusa da inda suke ya tsaya, bayanshi ya kalla ta mirror yaga nobody is coming, gaba ya kalla yaga babu kowa, glass din motar shi yayi wining kasa ya kallesu "Yanmata Ina zaku?.." Ya tambayesu face dinshi dauke da murmushi, "Talla..." Babban cikin su ta amsa mashi face dinta dauke da tsoro, Dan kallon yayi down to her chest yaji he wants to dive in, "Kuzo in rage maku hanya..." Yafada sounding calm, "Aa mungode..." Inji daya daga cikin su, kallon face din wacce tayi magana yayi ya saki murmushi yace "Haba kanwata ai hanya zan rage maku...kunga kuna Tafiya kasa ni kuma Ina cikin mota ni kadai.l.kunga in na wuce ban rage maku hanya ba Allah sai ya tambayeni...banyi adalci ba kenan..." Ya fada yana kallon faces dinsu Sannan yana kallon jikinsu, yasan riding them will give him lots of pleasure, "Mudai mun gode..." Karamar wacce bata wuce 15 Ta amsa mashi Tana kokarin juyawa, " kanwata ba'a haka Ai...taimako fa zanyi...amma tunda bakuso shikenan..." Yafada yana wining glass dinshi, babban kallon faces din sauran tayi  tare da yi masu alaman su shiga, ita dai karamar tafiyarta tayi ya rage daga babban sai Mai bi mata,  "Ku shigo mana..." Yafada yana bude masu bayan motar, shiga sukayi suka rufe ya fara Jan mota, wacce taki shiga ya kalla yana tunanin good girl, bai Kara gudu ba sabida ya samu daman magana da su, Dan juyowa yayi ya kallesu yace "Me yasa yanmata masu kyau da diri irinku suke tallah?.." Ya tambayesu, shuru sukayi basu amsa mashi ba. "Kodai kuna kaunar tallah né?.." Ya sake tambayan su, "Aa..kawai dai dole ne yasa..." Inji babban, "Dole kaman ya.." Ya sake tambayan ta, shuru tayi bata amsa mashi ba, babban titi ya hau yace "Ni kam Ina iya Baku kudi kaman wannan ..." Ya fada yana daga masu kudin da ya bawa mamanmu taki amsa yacigaba dacewa "Ina iya bawa kowaccenku dubu dari uku..." Yafada yana kallon su ta mirror, bakin da suka bude suna kallon kudin hannunshi ya sa shi dariya, "Kuma in kuma da irin wannan kudin ba ku Kara yin tallah...iyaka kawai kuyi shagali..." Yafada masu, "Haka nan zaka bamu kudin?.." Karamar ta tambayeshi, Dan dariya ya sake saki yace "Kusan haka nan né Don kawai gidana zan kaiku in sadu daku..kuma dadi zakuji sosai...sai kuma in Kara maku da kudin...in ba kuna so Ina iya Baku kudin tun Yanzun  Don ku gane gaskiyata..." Yafada masu, kallon juna yanmatan sukayi for a moment Sannan babban ta radawa karamar wata magana a kunne, duk yana kallon su ta madubi, "Let's see if the greediness yana wajen ku kuma..." Yafada cikin ranshi. "Ai zaa gane mu...Sannan in bamu dawo gida da wuri ba iyayen mu zasu gane..." Baba ta fada tsoro ha kwance kan face dinta, "Hmmm Lallai zasu amince kenan..kudi..kudi...kudi...the root of all evils and the solver so all problems..." Yafada cikin ranshi, "Haba yanmata..ai ko minti biyar baiyi...kawai Ina sakawa zan zare..Sannan zakuji dadi sosai...kuma da wuri zan maidoku nan...ba'a ganewa.." Ya fada masu, shuru yaga sunyi alaman they're convinced, bai Kara cewa komai ba ya dauki bundle biyu ya wulla masu baya kowacce tayi saurin dauka, "Son kudi ba dan birni ba Dan kauye, ba babba ba yaro, .." Yafada cikin ranshi while driving, yana tuki yana kallon su ta mirror, sai kus kus suke bai Jin Abunda suke cewa, karfe biyu da yan mintuna ya iso gida, gate ya shiga da mota ya dawo ya kulle Sannan ya bude masu kofa suka shigo, falo ya nufa suka biyoshi babu tsoro, suna shiga ya kulle Kofar tare da balla button din rigarshi, har lokacin bai ci komai, he feels so hungry, foreign milk dake cikin mini fridge ya dauko ya kafa Kai ya shanye tas Sannan ya juya garesu, face dinshi babu wani walwala sosai yace "Ku cire Kayan jikinku..." Ya umarcsu yana zama bakin foam, tsayawa kallon juna sukayi alaman they're shy, "Nace ku cire Kayan jikinku..." Yafada da karfi cikin wata irin murya Mai tsoratarwa, jiki na rawa suka cire old hijab dinsu tare da komai na jikinsu, safwan na zaune yana kallon su face dinshi daure, sai da suka gama ya nuna bathroom tare dacewa "Ku shiga chan...ku wanke kanku daga sama har kasa..sai ku fito...," Yafada eyes dinshi kan kirjinsu, simi simi suka jiya suka nufi inda ya nuna masu bayansu yabi da kallo yana cewa "You will surely regret following me..." Yafada yana kwantawa while playing with himself, bayan kaman minti biyar ya Mike with he's erection ya dauko hankerchiref guda biyu ya ajiye,bathroom din ya shiga ya kunna masu shower Don yasan da kyar su iya amfani dashi,  Sannan ya cire komai na jikinshi ya kwanta naked hannunshi kan joystick dinshi, jin shuru har kusan minti sha biyar yasa yace "Wai kuna Ina né?.." Ya fada da karfi,  ahankali suka fito tare tsoro rubuce all over their faces amma basuce komai ba, "Me yasa kuka biyoni?.." Shine tambayan da yayi masu, kowaccensu shuru tayi unable to say a word, kawai sai fargaba dake damunsu, ,"kudi kou?.. Sabida kudi zaku bi Wanda Baku sani ba har zuwa wani waje?.. Kunsan Yanzu in na gandama Ina iya yankeku nan babu Wanda zai sani?.." Yafada cikin scary voice, basu daga  Kai ba amma sai hawaye ke bin kuncinsu, "Hmmm kuna da nerves...now da wa zan fara?.." Ya tambayesu yana mikewa tsaye, joystick dinshi suka gani Aikam sai kuka da karfi, boobs din babban ya Kama da right hand sai kuma na karamar da left hand yana wasa dasu, bai wani tsaya wasting time wajen wasa dasu ba, kneeling yasa babban tayi ya fara saduwa daita ta baya, ihun da takeyi yasa dayan Kara sauti kukanta, kwata kwata babu sauki a tattare dashi, ya kusa kaiwa minti talatin kanta amma bai samu natsuwa ba, mikewa yayi ya dauki hankerchiref guda ya goge gabanta dashi babu abinda kake gani a jikin handkin sai jini, ajiyewa yayi ya juya ga karamar da bata wuce 16,  Tana ganin shi ta fara baya baya, bata tsaya ba har saida ta Kai bango, birkitata yayi itama ya sadu daita in a merciless way, sai kuka take da karfi amma ko sauraron ta baiyi, babu abinda yake cewa sai "Work for the money ..." Yake maimaitawa while banging her as hard as he can, karamar tafi Shan wahala kan babban saboda a jikinta ya samu natsuwa, yana sakinta ta fadi kasa Tana nishi sama sama, yana nishi ya taka ya dauko hankerchiref itama ya goge gabanta, semen dinshi da jini a jikin hankerchiref din, ajiyesu yayi wuri guda ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito duk suna inda ya bar su, "Ku tashi ku tafi..." Yafada atakaice, yana goge kanshi, ko motsi basuyi ba, gwanda babban tayi movving legs dinta, bai Kara cewa komai ba ya dauko milk ya sake sha Sannan ya saka boxer da white jallabiya Sannan ya sake kallon su yace "Wai bazaku tashi ba har sai na Kara?..' Ya fada sounding angry, Jin Abunda yace yasa kowacce tayi karfin halin mikewa ta saka kayanta, kofa ya bude ya tsaya yana jiran su fito, ahankali suka dinga tafiya while crying suka fito, komawa yayi ya bude masu mota suka shiga, daman Kayan tallan su na cikin mota, suna shiga ya bude gate ya dawo ya shiga yaja motar ya bar gidan, bai tsaya koina ba sai wannan junction ta hanyar kauyensu, nan yayi parking ya umarcesu su fita daga cikin motarshi, ahaka dai suka fita da kayan business dinsu da kuma 100k each, bai ko Kara kallon inda suke ba ya figi motar shi ya bar wajen. Looks deceives don even sugar looks like salt, duk Wanda zaiga safwan will only see the gentleman with big car and handsome face, ba'a taba cewa he's a monster in human skin. Thanks23💛💜💙💚❤️ Sirrin wasu gayun 💛💜💙💚❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣3️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me, Daure fuska alhaji idris yayi ya karaso inda motar take ya bude suka shiga, safwan sai kallon shi kawai yake, yana ganin how much he hates him, he thanks Allah for the extra power now he can see far and beyond, ko bird yayi magana daga nesa yana ji, Sannan duk Nisan Abu yana gani saga inda yake zaune, he's so happy about it, habib né ya fada mashi a rai, idanuwa ya lumshe remembering all they have been through together, now he's going to sow he's hands with he's best friends blood then the worst part he have to drinks he's blood, abinda ke mashi mamaki is why ya Zabe shi, "Is they anything he's seeing in me?.." Ya tambayi kanshi cikin zuciyar shi, he's quite har suka isa hotel room dinsu kasancewan sai gobe zasu taho Kano, wannan Karin kowannensu da dakinshi tunda da akwai kudi, Da yamma sai kidi da waka ke tashi a inda aka Tanada sabida hakan, wanka safwan yayi ya sake Kaya, daya daga cikin hankerchiref dinshi ya dauko ya sauko downstairs zuwa inda big girls suke suna jiran a kirasu, sai Yanzu ya tuna da wannan yarinya that takes he's virginty, he wish yana da number dinta, da zai kirata Don ya fara daita, yasan he can't use the hankerchiref on her but he can take her pants a way, he remembered last time babu pant a jikinta, yanmata dake tsaye wearing almost nothing ya kurawa Ido dayan bayan daya yana tafiya ahankali m suna ganin yana kallon su sai juya mashi jiki suke wasu sai su juya baya suna kada bombom dinsu, Dan baki ya tabe yana tafiya ahankali, wata daga nesa fiddo boobs dinta tayi Tana cewa "Oga take a look..." Yarinyar Mai kyau ta fada mashi Tana fiddo boobs dinta that looks so full and beautiful, he's looking straight into her intestines, babu abinda yake gani da sauki kaman mata, ko kadan babu zancen class ko attitude tare dasu. Abun bakin cikin sai sun gama wannan wani ya aureta if she's lucky, yana takowa yana slowing down dayazo kusa da inda take tsaye, ji yayi an ta bashi daga baya ya Dan juya, wannan babe din last time ya gani tsaye wearing wasu arnan bump short da riga iya cibinta, murmushi ya saki yana cewa "I was expecting to see you..." Yafada idanuwanshi cikin nata, dariya tayi Tana cewa "My virgin guy how are you..." Ta fada Tana kallon yanda ya Chanza yayi haske sosai Sannan kyawunshi ya bayyana sosai, ji yayi wannan yarinyar data fiddo boobs dinta ta fara magana da yaren Igbo da alaman she's thinking she want to take the hot guy from her, juyawa safwan yayi yana kallon ta, kawai he's thinking why should hot girls like this spoil their life, duk yanmata dake wurin babu Mai muni ko daya, daga nesa ya hangi usman da wata sai kiss suke in open, tsayawa yayi yana kallon yanda yanmatan biyu suke wa junansu magana cikin yaren da bai gane abinda suke cewa ba, hannu ya daga masu Sannan yace "Ladies is ok...am having you both..." Yafada masu, da sauri  bakuwar ta rike mashi hannu while daya look angry, matsawa yayi kusa daita yace "What?.. Do you think I can't handle you both?.." Yafada sounding naughty, baki kawai ta tura mashi, yana kallon ta yaga Tana kishi, murmushi ya saki yana cewa "Don't worry...yours is special..." Ya rada mata, suna ta shafa Mai jiki har suka isa room dinshi, rabashi sukayi da komai na jikinshi wannan ta sha nan wanna tasha chan, sai da sukayi mashi wasa sosai Sannan ya daga idanuwanshi sa suka koma kaman ba nashi ba ya ce " I want something new..." Yafada cikin wata irin murya yana Dan taba both of them lokaci guda,  what surprised him is yanda babu pant a jikin both of them, kawai yana tunanin why basu da pant, last time ma ya tuna babu pant a jikinta and now both of them babu pant, bai gane abinda hakan ke nufi ba, shi he's in for the pant and pleasure and nothing more but babu pant, "Don't any of you use pant?.." Yafada not looking serious while romancing their naked ass, kallon juna su biyu sukayi suka saki murmushi Sannan daya tace "We don't use pant.." Ta amsa mashi atakaice, Dan bude idanuwanshi yayi yace "Why?.." Yafada yana kallon chest dinta, he knows the answer already since he can read their minds, "Just like that.." Ta amsa mashi, kawai tunani yayi wayan nan yan iskan sun San Ana amfani da pants dinsu, daman always wayanda ba su da ilimin Abu sun fi Shan wahala, Allah kadai yasan how much he wants to teach them a lesson, but abinda yake son teaching dinsu Lesson dashi babu, wato pant dinsu,  "Babes..." Ya kirasu cikin voice that is close to silence, "Yes honey..." Ta farkon Ta amsa mashi, "Let's have anal sex..."ya fada atakaice, "It cost more...lot more..." Daya ta rada mashi, "Money is not the problem..." Ya amsa mata atakaice,  yau was the first time that he tried anal sex and sai yaji he prefers it to real sex, kawai komai na shaidan mugun dadi gareta and he enjoys it so much, kawai ji yake da wuya ya sake Jin dadin saduwa da mace ta gaba kaman ta baya, gari na wayewa ya biyasu half a million each suka tafi,da safe suka Kama hanyar Kano, duk Wanda zai ga su uku wato alhaji Mai saa safwan da usman will think they're human but deep inside they beast, people beware, yauwa ma suna zuwa gida yaran alhaji suka fito da gudu safwan bai wani kalleta ba Don yasan he have better plans, he's having her when he's done with the important things ahead of him, Yanzu yana da plans da yawa kaman fara business then going for he's uncle wato kawu musa, Sannan the rest of yaran alhaji Ibrahim da kuma duk masu son banza, Don yayi rantsuwa duk Mai son kudinshi have to work for it either physically or spiritually, bags dinsu suka dauka suka bar gidan kowa ya Kama hanyar gidanshi. The following day safwan ya nufi gidan salaha wato younger sister din habib dake aure nan gaba da unguwar su, yana zuwa ya aiki yaro Ana nema ta, aikawa tayi wake kiranta aka ce mata safwan, nan ta bashi izinin shigowa Don tamkar habib din yake wajenta Don ko mijinta ya sanshi sosai, yana shiga ta bude baki Tana kallon yanda ya koma kaman bashi ba, he looks so fresh and handsome, "Ikon Allah ..yaya safwan kaine haka?.." Ta tambayeshi Tana shiga daki, binta yayi yana murmushi, zama yayi ita kam kasa zama tayi Tana mamakin yanda safwan ya koma, "Yaya safwan ya akayi ka Chanza haka?.." Ta sake tambayan shi "Ikon Allah né kawai..." Ya amsa mata atakaice, shuru tayi tare da zama face dinta na chanzawa, "Kwana biyu ya mijin ki da yaranki?." Ya tambayeta cikin muryar masu Hutu, "Duk suna lafiya lau..." Ta amsa mashi cikin muryar damuwa, zai bude baki yayi magana kawai sai ta fashe da kuka, Ido ya zaba mata yana kallonta trying to read her thoughts but it was invincible, sai ya tuna yar mamanmu ce, yasan her prayers is not only for habib but for all her children,  "Lafiya dai salaha?.. Why kike kuka haka?.. Wani Abu ya faru?.." Ya tambayeta cikin damuwa, kuka salaha ta cigaba dayi saboda damuwan Dan uwanta Wanda baasan inda yake ba, "Yaya habib né ya haukace..." Idanuwa safwan ya zaro not believing what she's saying, "Yaushe kenan...." Ya tambayeta, "Yanzu wajen sati biyu da faruwan hakan..." "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...Yanzu yana Ina?.." Ya tambayeta, "Allah masani..." Tafada cikin kuka, "Bamgane Allah masani ba...Ina yake..." Ya sake tambayan ta Don ko yana hauka sai ya hallaka shi Don yana iya warkewa daga hauka ya tona masu asiri, "Wallahi yaya safwan babu wanda yasan inda yaya habib ya shiga...ya gudu ya bar gida...yaya safwan yaya habib ya zama mahaukaci..." Ta fada cikin matsanacin kuka, idanuwa ya rumtse as if he's feeling her pain amma he feels nothing, "Wannan maganar babu dadinji...Wai habib ya haukace?.. Ni har Yanzu ban yarda ba..." Ya fada sounding so loving, "Da gaske ne yaya..." Ta fada mashi, "Yanzu ina mamanmu?.." Ya tambayeta,  nan ta fada mashi inda suke, yasan wajen because sun Taba zuwa da habib sau daya cikin wata karamar sallah,  ahankali ya Mike ya saka hannu cikin aljinhushi ya fiddo bundle din 1k which is equivalent to 100k ya mika mata, da sauri ta amsa Tana mikewa, godiya ta dingayi mashi ya amsa mata da murmushi ya fita ya bar wajen, ko bata lokaci baiyi ba ya Kama hanyar wannan kauyen dake karamar hukumar gezawa, bai isa ba sai wajen karfe sha biyu na rana, ko breakfast baiyi ba amma ya fita mission, that's the cult for you, in sun Baka umarni da wuya kace bakayi, ko kadan Baka samun sukuni har sai ka aikata abinda suka sa ka, gidan kawunshi yayi sallama abban Fatima ya fito, nan suka gaisa ya fada mashi yazo wajen habib, same thing da salaha ta fada mashi shima ya maimaita mashi, nan ha nemi ganin mamanmu abban Fatima ya rakashi cikin gida, lokacin mamanmu na kwance Fatima nayi mata fita da mafici, duk ta rame ta fita kammaninta, Tana Jin sallaman safwan tayi saurin daga Kai Don ta gane wannan muryar, safwan dake biye da abban Fatima ta hango sai taga kaman bashi ba, yanuwan habib suka fara gaidashi yana amsawa sounding so sweet, mamanmu kura mashi Ido tayi Tana kallon shi, Sam face dinshi kaman ba nashi ba, he's so scary to her, ahankali ta Mike zaune Tana kallon shi bata kiftawa while sisters din habib ke faman gaisheshi yana amsawa tare da tambayan su yanda suke, yana Dan daga Ido suka hada Ido da mamanmu, nan take taji tsigar jikinta ya tashi, he's scares her to death Don sai da taga idanuwanshi sunyi wani irin Abu da bata San how to explain ba, ahankali ya taka ya shiga dakin da sallama mamanmu idanuwa ya zaro Tana kallon shi Don sai da ya shiga dakin face disnhi ya dawo normal, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Ta furta cikin zuciyarta, Fatima ce ta amsa mashi sallama, kallon ta yayi na second daya ya gane she's habibs wife Sannan Tana da ciki, durkusawa yayi ya gaida mamanmu dake zaune kaman ruwa ya cinyeta, ahankali tayi blinking idanuwanta coming back to her senses ta amsa mashi, he's trying to read her mind but it's blank, he can't see anything, mamanmu sai tunanin abinda habib ya fada mata lokacin da ya dawo yace su koma kauye take, yace ko bayan ranshi kar su amshi komai hannun abokanshi, Tana tunanin why did he say that, ita dai gani daya tayiwa safwan ya tsorata, "Mamanmu Ashe nan kuka dawo?.. " taji muryar safwan na fada mata, ajiyan zuciya ta saki idanuwanta na cikowa da hawaye, "Eh..." Ta amsa mashi atakaice, "Mamanmu babu inda ban nemi habib ba...mamanmu lafiya kuka dawo nan?.." Ya sake tambayan ta, "Saboda me kake néman habib..." Ta tambayeshi sounding angry, safwan ji yayi tsoro ya Kama shi sabida yanda take magana kaman she knows something,  "Mamanmu habib fa...mamanmu har kin mance yanda muke sa habib har jike tambayan abinda yasa nake néman shi?.." Ya tambayeta cikin sanyinmurya, shuru tayi Tana girgiza Kai for about 5 seconds Sannan tace "Ina kuka je da habib?.." Ta tambayeshi Tana kallon yanda yayi fari tas kaman bashi sake kode saboda talauci ba, "Mamanmu ban gane ba...." "Nace ranar da kukayi tafiya Ina aka Kai ku?.." Ta sake tambayan shi, ji yayi gabanshi ya fadi, "Ai mamanmu aiki akace muyi amma aikin ya kunci tafiye tafiye..shi kuma habib yace bai iya aikin tafiya saboda ke...sai ya dawo..." Ya fada kaman gaske, Kai mamanmu ta sake girgizawa alaman bata yarda ba, "Ba haka bane,,,Ina kuka Kai min da har aka haukatashi saboda bai bi umarninsu ba?.." Ta fada cikin kuka, salati safwan ya farayi yana cewa "Haba mamanmu...ni kike tunanin an kaishi..Wai tsaya mamanmu habib ya haukace?.." Ya tambayeta kaman bai sani ba, shuru tayi Tana kuka kawai she's feeling so hurt in her heart, "Mamanmu...kawai Allah né ya kawo...kiyi hakuri..yana yana Ina..." Ya tambayeta, banza tayi dashi Tana kuka, Fatima dake zaune gefe daya Dora Kai tayi kan kafar mamanmu Tana kuka, idanuwa yayi rolling yana tunanin ya akayi in few weeks har habib yayi aure?..Sannan poor innocent girl din Tana da ciki, he knows they don't know about the pregnancy amma dayake shi ya zama maye he can see it, he even know the sex of the child, "Mamanmu kiyi hakuri Dan Allah...ki fadamin inda yake zan kaishi hospital..nasan zai samu lafiya da yardar Allah..." Ya fada mata kaman da gaske yake, "Bamu San inda yake ba...ya gudu ya bar gida...." Ta amsa mashi cikin kuka, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...I wish he's crushed by a trailer..." Yafada da turanci kasancewan yasan ko come babu Mai ji cikinsu, "Mamanmu an bincika wurare daban daban?.." Ya tambayeta, Kai kawai ta daga mashi Tana Shafa kan Fatima dake kan kafarta, "Tou mamanmu an Kai gidan television?...da gidan radio?.." Ya sake tambayanta, still Kai ta daga mashi, ita kawai so take ya tashi ya bata waje saboda she's having a crippy feeling, she can't point a finger at what she's feeling amma tasan it's not something good, duk tsigan jikinta sau tashi kawai yake, shuru yayi yana tunanin what to do, kawai. Adua yake Allah yasa ya mutu kowa ya huta, ahankali ya Mike yana cewa "Mamanmu ni zan tafi...zanje gidan radio da television na cikin gari da hotunanshi su bincika mana shi..kar ki samu damuwa...in Allah ya yarda yana lafiya ...ki kwantar da hankalinki..." Ya fada mata hannunshi biyu cikin aljihunshi, shuru kawai tayi Tana hawaye, bundle din 1k guda uku ya fiddo ya ajiye gaban mamanmu, Aikam da sauran kuzarinta ta harbe kudin Tana cewa "Aa mun gode..ka dauki kudinka..." Ta fada kaman she's scared of the money, kallon mamaki yayi mata "Haba mamanmu..ko babu habib Ai ni Mai kula dake né..Dan Allah ki dauka..." Ya fada tura mata su, "Dan Allah ka daukesu..." Ta fada cikin ihu kaman wata mahauciya, da Sauri safwan ya kwacesu ya maida aljinhushi, fita yayi yana mata sai anjuma amma bata amsa mashi ba,  ficewa yayi ya shige mota ko abban Fatima dake tsaye bai kalla ba balle  yayi mashi sallama, he looks so furious, Jan mota yayi da karfi ya bar wajen, yana tuki yana tunanin abinyi "Mamanmu..mamanmu...mamanmu..." Yafada da karfi while he's driving, "You daring the lion..." Yafada yana dukan staring dinshi while yana ratsa wannan karamar hanyar da sai sadashi da titi,  ya tuki da gudu ya hangi wasu yanmatan kauye kaman su uku daga nesa, daga Kai yayi yana kallon su daga nesa har motarshi ta zo kusa da inda suke, he want to pass but then he have a dirty mind, slowing yayi tare dayi masu horn, da sauri yanmatan da babban cikin su bazata wuce 17 ba suka koma gefe daya tare da tsayawa, kowacce dauke da Kayan tallanta, yana zuwa kusa da inda suke ya tsaya, bayanshi ya kalla ta mirror yaga nobody is coming, gaba ya kalla yaga babu kowa, glass din motar shi yayi wining kasa ya kallesu "Yanmata Ina zaku?.." Ya tambayesu face dinshi dauke da murmushi, "Talla..." Babban cikin su ta amsa mashi face dinta dauke da tsoro, Dan kallon yayi down to her chest yaji he wants to dive in, "Kuzo in rage maku hanya..." Yafada sounding calm, "Aa mungode..." Inji daya daga cikin su, kallon face din wacce tayi magana yayi ya saki murmushi yace "Haba kanwata ai hanya zan rage maku...kunga kuna Tafiya kasa ni kuma Ina cikin mota ni kadai.l.kunga in na wuce ban rage maku hanya ba Allah sai ya tambayeni...banyi adalci ba kenan..." Ya fada yana kallon faces dinsu Sannan yana kallon jikinsu, yasan riding them will give him lots of pleasure, "Mudai mun gode..." Karamar wacce bata wuce 15 Ta amsa mashi Tana kokarin juyawa, " kanwata ba'a haka Ai...taimako fa zanyi...amma tunda bakuso shikenan..." Yafada yana wining glass dinshi, babban kallon faces din sauran tayi  tare da yi masu alaman su shiga, ita dai karamar tafiyarta tayi ya rage daga babban sai Mai bi mata,  "Ku shigo mana..." Yafada yana bude masu bayan motar, shiga sukayi suka rufe ya fara Jan mota, wacce taki shiga ya kalla yana tunanin good girl, bai Kara gudu ba sabida ya samu daman magana da su, Dan juyowa yayi ya kallesu yace "Me yasa yanmata masu kyau da diri irinku suke tallah?.." Ya tambayesu, shuru sukayi basu amsa mashi ba. "Kodai kuna kaunar tallah né?.." Ya sake tambayan su, "Aa..kawai dai dole ne yasa..." Inji babban, "Dole kaman ya.." Ya sake tambayan ta, shuru tayi bata amsa mashi ba, babban titi ya hau yace "Ni kam Ina iya Baku kudi kaman wannan ..." Ya fada yana daga masu kudin da ya bawa mamanmu taki amsa yacigaba dacewa "Ina iya bawa kowaccenku dubu dari uku..." Yafada yana kallon su ta mirror, bakin da suka bude suna kallon kudin hannunshi ya sa shi dariya, "Kuma in kuma da irin wannan kudin ba ku Kara yin tallah...iyaka kawai kuyi shagali..." Yafada masu, "Haka nan zaka bamu kudin?.." Karamar ta tambayeshi, Dan dariya ya sake saki yace "Kusan haka nan né Don kawai gidana zan kaiku in sadu daku..kuma dadi zakuji sosai...sai kuma in Kara maku da kudin...in ba kuna so Ina iya Baku kudin tun Yanzun  Don ku gane gaskiyata..." Yafada masu, kallon juna yanmatan sukayi for a moment Sannan babban ta radawa karamar wata magana a kunne, duk yana kallon su ta madubi, "Let's see if the greediness yana wajen ku kuma..." Yafada cikin ranshi. "Ai zaa gane mu...Sannan in bamu dawo gida da wuri ba iyayen mu zasu gane..." Baba ta fada tsoro ha kwance kan face dinta, "Hmmm Lallai zasu amince kenan..kudi..kudi...kudi...the root of all evils and the solver so all problems..." Yafada cikin ranshi, "Haba yanmata..ai ko minti biyar baiyi...kawai Ina sakawa zan zare..Sannan zakuji dadi sosai...kuma da wuri zan maidoku nan...ba'a ganewa.." Ya fada masu, shuru yaga sunyi alaman they're convinced, bai Kara cewa komai ba ya dauki bundle biyu ya wulla masu baya kowacce tayi saurin dauka, "Son kudi ba dan birni ba Dan kauye, ba babba ba yaro, .." Yafada cikin ranshi while driving, yana tuki yana kallon su ta mirror, sai kus kus suke bai Jin Abunda suke cewa, karfe biyu da yan mintuna ya iso gida, gate ya shiga da mota ya dawo ya kulle Sannan ya bude masu kofa suka shigo, falo ya nufa suka biyoshi babu tsoro, suna shiga ya kulle Kofar tare da balla button din rigarshi, har lokacin bai ci komai, he feels so hungry, foreign milk dake cikin mini fridge ya dauko ya kafa Kai ya shanye tas Sannan ya juya garesu, face dinshi babu wani walwala sosai yace "Ku cire Kayan jikinku..." Ya umarcsu yana zama bakin foam, tsayawa kallon juna sukayi alaman they're shy, "Nace ku cire Kayan jikinku..." Yafada da karfi cikin wata irin murya Mai tsoratarwa, jiki na rawa suka cire old hijab dinsu tare da komai na jikinsu, safwan na zaune yana kallon su face dinshi daure, sai da suka gama ya nuna bathroom tare dacewa "Ku shiga chan...ku wanke kanku daga sama har kasa..sai ku fito...," Yafada eyes dinshi kan kirjinsu, simi simi suka jiya suka nufi inda ya nuna masu bayansu yabi da kallo yana cewa "You will surely regret following me..." Yafada yana kwantawa while playing with himself, bayan kaman minti biyar ya Mike with he's erection ya dauko hankerchiref guda biyu ya ajiye,bathroom din ya shiga ya kunna masu shower Don yasan da kyar su iya amfani dashi,  Sannan ya cire komai na jikinshi ya kwanta naked hannunshi kan joystick dinshi, jin shuru har kusan minti sha biyar yasa yace "Wai kuna Ina né?.." Ya fada da karfi,  ahankali suka fito tare tsoro rubuce all over their faces amma basuce komai ba, "Me yasa kuka biyoni?.." Shine tambayan da yayi masu, kowaccensu shuru tayi unable to say a word, kawai sai fargaba dake damunsu, ,"kudi kou?.. Sabida kudi zaku bi Wanda Baku sani ba har zuwa wani waje?.. Kunsan Yanzu in na gandama Ina iya yankeku nan babu Wanda zai sani?.." Yafada cikin scary voice, basu daga  Kai ba amma sai hawaye ke bin kuncinsu, "Hmmm kuna da nerves...now da wa zan fara?.." Ya tambayesu yana mikewa tsaye, joystick dinshi suka gani Aikam sai kuka da karfi, boobs din babban ya Kama da right hand sai kuma na karamar da left hand yana wasa dasu, bai wani tsaya wasting time wajen wasa dasu ba, kneeling yasa babban tayi ya fara saduwa daita ta baya, ihun da takeyi yasa dayan Kara sauti kukanta, kwata kwata babu sauki a tattare dashi, ya kusa kaiwa minti talatin kanta amma bai samu natsuwa ba, mikewa yayi ya dauki hankerchiref guda ya goge gabanta dashi babu abinda kake gani a jikin handkin sai jini, ajiyewa yayi ya juya ga karamar da bata wuce 16,  Tana ganin shi ta fara baya baya, bata tsaya ba har saida ta Kai bango, birkitata yayi itama ya sadu daita in a merciless way, sai kuka take da karfi amma ko sauraron ta baiyi, babu abinda yake cewa sai "Work for the money ..." Yake maimaitawa while banging her as hard as he can, karamar tafi Shan wahala kan babban saboda a jikinta ya samu natsuwa, yana sakinta ta fadi kasa Tana nishi sama sama, yana nishi ya taka ya dauko hankerchiref itama ya goge gabanta, semen dinshi da jini a jikin hankerchiref din, ajiyesu yayi wuri guda ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito duk suna inda ya bar su, "Ku tashi ku tafi..." Yafada atakaice, yana goge kanshi, ko motsi basuyi ba, gwanda babban tayi movving legs dinta, bai Kara cewa komai ba ya dauko milk ya sake sha Sannan ya saka boxer da white jallabiya Sannan ya sake kallon su yace "Wai bazaku tashi ba har sai na Kara?..' Ya fada sounding angry, Jin Abunda yace yasa kowacce tayi karfin halin mikewa ta saka kayanta, kofa ya bude ya tsaya yana jiran su fito, ahankali suka dinga tafiya while crying suka fito, komawa yayi ya bude masu mota suka shiga, daman Kayan tallan su na cikin mota, suna shiga ya bude gate ya dawo ya shiga yaja motar ya bar gidan, bai tsaya koina ba sai wannan junction ta hanyar kauyensu, nan yayi parking ya umarcesu su fita daga cikin motarshi, ahaka dai suka fita da kayan business dinsu da kuma 100k each, bai ko Kara kallon inda suke ba ya figi motar shi ya bar wajen. Looks deceives don even sugar looks like salt, duk Wanda zaiga safwan will only see the gentleman with big car and handsome face, ba'a taba cewa he's a monster in human skin. Thanks24💜💚💛💙❤️ Sirrin wasu gayun 💙💛💚❤️💜 ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣4️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do you owe me. Bayan sati biyu An gyara gidan suhail sosai inda komai na cikin gidan is from abroad, yanda akayi decorating na gidan is so unique and elegant, ba kowanne Mai kudi zai iya affording irin wannan decorations ba amma dayake nashi kudin is not from God he spends it anyhow, an yi decorating na gidan da Inna zata zauna, duk gadajen ciki da kujerar a waje né, kitchen dinta ma yasha decorations na Kayan aiki na zamani Wanda da wuya ta iya amfani dasu kafin ta bar duniya, yana tsaye a falonshi dake dauke da two different set of cushion dake na waje sai kalle kalle kawai yake, ajiyan zuciya ya saki ya wulla kanshi kan kujera, "I can't believe this is me..." Yafada yana kalle kalle, sake mikewa yayi  yana pasting cikin falon, he can't still believe he owns the house, Don ko a mafarki bai taba tunanin zai samu bq din irin wannan gidan ba balle ya samu gida Rabin wannan, amma Yanzu gashi ya zama nashi, jiya ma ya ya sayi wani makeken fili inda zai gida limitless international company, then alhaji idris ya hadashi da wasu international contractors, wayanda yake preparing yaje ya gani zuwa next week Don suzo su Gina mashi company dinshi, komai nashi babu wasting of time, duk inda ya sa gaba bai juya Mai baya, duk dare sai ya fita hunting din yan mata, kuma yana dawowa dasu, bai taba fita hunting bai dawo da mace ba, shi bai dauki sex harkar nishadi ba Yanzu, kawai he takes women Don ya samu daman dauke masu pant ko kuma in virgin ce ya shafa mata white handkerchief, bai Kara samun virgin ba tun daga kan wannan yanmatan kauyen Wanda haka yasa yayi deciding ya dinga zuwa villages more often, pant kam in ya kawo yarinya sai ya San yanda yayi ya dauke masu pant. Wasu su dinga nema shi kam ya hade rai yace batazo da pant ba, wayanda kuma suke da wayau sai sun bunciko pant dinsu kasancewan a karkashin katifa yake turawa, in yarinya bata da Rabon wahala sai ya dinga dubawa har ta gani masu Rabon wahala kuma haka suke tafiya su bar mashi pant dinsu, Yanzu in two weeks da suka dawo daga meeting ya ajiye pant shidda sai kuma handkerchief guda biyu, one thing about suhail is kudinshi bai rufe mashi Ido ba, Sannan bai da kame kame, he always went straight to the point, kudi be ko nawa kake so zai Baka in har he wants something from you, the girls he pick are cheap to him, Don if he asked how much they take for a night sai kaji suna cewa 50k, shi kuma dayake ogane sai yace zai basu 200k depending on their luck, wayrshi né ya dau Kara, to he's surprise yaga number rabia, tunda suka rabu bai Kara bin ta kanta ba because he have been busy targeting he's victims, picking yayi tare dacewa "Ya dai..." Ya tambayeta Kai tsaye, daga Chan bangaren  rabia dake zaune cikin bathtub looking so moody ta saki ajiyan zuciya tare dacewa "Good morning..." Tafada cikin calm voice, "Morning..ya akayi?.." Ya tambayeta dukda he can feel her from the tune of her voice, "Fine..." Ta amsa mashi, "Fine then why did you call me?.." Ya tambayeta Kai tsaye, shuru ta danyi for a moment Sannan tace "Ba Kai kace...if...I ..need..." Sai kuma tayi shuru, "Lallai ma.,,ke baki tsoron rayuwarki Wallahi...you so stupid for thinking I will service you again...kawai if you need a man ki kaiwa maigadinku..or better still use a cucumber..but don't call me for such issue again..." Yafada mata atakaice, kuka yaji yafarayi, "Pls..." Tafada mashi cikin kuka, "Toufa...nifa what happened between us is a revenge..ba love ba komai..." Kasa magana yayi Jin yanda take kuka sosai sai cewa take "Pls...Wallahi mutuwa zanyi...Kai ka koyamin..,Kai ka lalatmin rayuwa...I don't want to go to anyone sai Kai...pls..." Tafada cikin matsanacin kuka, "Jarabbba...bani na koya maki ba...daman da jarabanki na ganki...daman those stupid girls are bitches in disguise...nidai Yanzu stop crying kina cikamin kunne.." Yafada sounding angry, "Na daina...amma I need you..." Tafada cikin kuka, "Kisa finger..." Ya fada mata "Ai baiyi...nidai Kai nake so..." Tafada cikin kuka "Kenan kina sawa...hmm use cucumber then if your finger is too small for you..." Yafada yana Dan dariya, "Way yo Allah ka Bari..,nidai I want you..kawai marry me...daman you promised me marriage..." Bata karasa ba ya kece da dariya da karfi yana cewa "Baby you're so funny...ni ba aurenki zanyi ba...infact am coming for your sister...itama I will fire her ass and also make your father pay..." Yafada sounding serious, kuka rabies ta farayi sosai da karfi Tana cewa "Dan Allah Kayi hakuri...kar ka Kara Dan Allah...ka yafe mana duk abinda mukayi maka...pls don't do that again...babanmu dai da lafiya...mutuwa zaiyi in ka Kara...ni ka watsamin rayuwa ya isa haka nan pls..." Tafada cikin tsananin kuka, shuru yayi yana sauraron ta because he has promised himself to taste all of them "Dan Allah Kayi hakuri ya kayafe...Kaima Allah zai yafe maka...ni na yafe maka abinda Kayi min...Dan Allah kar ka karawa kowa abinda Kayi min...pls..." Ta fada mashi Tana kuka, ajiyan zuciya ya saki Sannan yace "Shikenan because of you..,na yafe mashi...kinsan na damu dake..kuma zanyi maki komai...hope kina da sauran kudi?.." Ya tambayeta kaman bashi bane ya gama nagging few seconds ago. "Ni ban son kudi..." Dariya yayi yace "Baby what do you want?.." Ya tambayeta calmly, "You..." Ta amsa mashi cikin kuka, idanuwa ya lumshe tare da relaxing yace "Yanzu dai agajiye nake...kawai abinda zamuyi is zanzo unguwar da dare...zan kiraki sai ki fito...then I will service you in the car..." Yafada yana dariya, ,"Yanzu you mean sai dare?.." Ta tambayeshi cikin matsuwa "Yes..,ban iya fita Yanzu sai dare..." Ya amsa mata, Dan nishi ta saki Sannan tace "Nidai I want you..." Ta fada cikin shagwaba, "You know what?.." Ya tambayeta, "No..." Ta amsa mashi, "Nextweek zanje Spain,...zaki bini ?.." Ya tambayeta, da sauri tace "Yes..." Not minding her parents or what will happen, ita kawai safwan ya watsa mata rayuwa that she wants nothing but him, she don't care who gets hurt in the process, "Ok...sai ki shirya...I will need your passport..." Yafada mata, "Tou in kazo da yamma zan Baka..." Dariya yayi yace "You mean still in nazo da dare in nemeki?.. Won't you wait for next week?.." Ya tambayeta cikin zolaya, Dan kuka ta sakar mashi tare dacewa "Bazaka gane yanda nake ji bane...ni Wallahi ka zo..." Tafada sounding so free with him,  "Ok...amma don't come out with pant and bra..banason wahalal da Kaina..." Yafada mata, "Tou..." Ta amsa mashi, bai Kara cewa komai ba ya ajiye wayar, daman yau bayan sallah magrub yayi niyyar dauko Inna da sauran kannenshi uku gidan, Don haka in yaje unguwar zai nemi rabia kafin ya karasa wajen Inna. Sannan he's target kan néman habib is still there, kullum yana tuki yana dube dube ko in ya ga mahaukaci sai ya tsaya ya kalla da kyau ko habib né Sannan he's trying to smell him from afar but nothing, Usman kam shima yana nashi gida yana playing life to the core, shi bai wani dauki satan pant da handkerchief, kawai he's into enjoying life, shima yayi deciding to start a car business , ya samu waje Mai kyau ya  saya amma bai kaiga fara sayar da cars din ba sabida baiyi order dinsu ba, yaje gida last week yana na iyayenshi maganar tashin su unguwar, shi baiyi niyyar kawo iyayenshi gidanshi ba, he have plans of buying another house for them Don yasan bazai samu Jin dadi ba in har suna gida daya, kullum abinda yake fadawa suhail is kar ya kawo Inna gidan ya samo mata different place Amman sau yace nobody can stop him from what he intended to do, Don haka gidan zai kawota there's no going back. Mamanshi tayi mashi maganar aure inda ya nuna shi bai tashi aure ba, "Bangane Baka tashi aure ba?.. Kana nufin Baka isa aure ba ko Baka da kudin da zakayi auren...to saurara kaji...ko ka fiddo wacce zaka aura ko kuma a zaba maka cikin dangi..." Wannan shine maganar da mahaifiyar shi ta fada mashi, shi ko kadan bai son aure, abinda yake so shine kawai ya cigaba da morar rayuwa da mata kala kala. Habib har izuwa wannan lokacin yana garin mutum daya, yana iya kwana biyu bai gan Wanda ya bashi ko da ruwa ya sha ba, at times in yaji kishi sosai duk ruwan daya gani ko na gutter né sha yake, Sannan in yaji yunwa irin masu tallan nan zai kwace masu Kayan sanaa ya cinye ko Ana dukanshi bai dagawa har sai ya cinye, Sannan at time wasu masu tausayi suna bashi abinci in sunci sun rage, abinci ko ya kwana nawa yana ci muddin zai rage mashi yunwa, Yanzu kam babu wanda zaice habib né, he looks so dirty and rough, beard disnhi ya taru fiye da da Sannan he looks very dirty and stinky, in ba Don safwan is a wizard ba babu yanda zaayi ya gane he's habib sabida ya fita kammaninshi, he looks so thin, bakinshi ya bushe sosai, people don't know he's story kawai dai sun San he's not from around their place. Shi kam alhaji Ibrahim tunda Doctor ta fada masu abinda akayi da rabia bai Kara samun cikikken lafiya ba, kawai he's broken har spirit, Sannan one thing that is killing him is he's angel daughter have change, she looks people straight in the eyes abinda batayi da, Sannan wannan kamilanci duk Safwan ya fidda mata, she talks anyhow, ko kadan bata zama tayi tunanin abinda ya samu rayuwarta m she do things as if nothing happens. A wurin Mamanmu kam Ana cewa time heals amma ita the more days na shiga bacewam habib the more bakin ciki ta na karuwa, kullum bata da bakin cikin daya wuce na rashin habib tare da ita, kullum cikin kuka take, Sannan bata bacci da dare sai sallah da adua, Fatima kam ta fara Jin new changes a jikinta amma since she's young bata gane she's pregnant ba Sannan Mamanmu bata maida hankali kanta ba balle yasan she's pregnant, Tana iya zama daga safe har dare bata ci komai ba, if mamanmu tayi forcing dinta sai ta amar dashi, mamanmu was thinking depression na rashin mijinta né, wannan kudin da habib ya bata lokacin first niyyar lokacin bata taba ko sisi cikin kudin ba sai yau dataji bakinta na bukanta something peppering ta fita ta shiga  gidansu Sannan ta bawa kanwarta kudi ta sayo mata tsire na dari biyu, amminta kallo daya tayi mata ta gane she's pregnant, daki ta shiga tasha kuka while ita Fatima tama waje Tana cin tsire da aka sayo mata, sai da taci tasha ruwa Sannan ta Mike tare dacewa "Ammi na koma..." Bata jira taji amsarta ba ta fice. Bangaren alhaji bello kam kullum yana nan yana kyautatawa masu karfi Hali, yau ma ya fita zuwa wajen gari tare da amininshi, he looks so dull Wanda this days haka yake sakamakon abinda ya samu yarshi mufida, kullum abokinshi tambaya shi yake abinda ke damunshi sai yace babu abinda ke damunshi, yau da zai fito babu abinda ya kudura a ranshi iya Allah ya tozarta Wanda ya wulakanta mashi rayuwar ya, "Ya Allah ka kalli zuciya ta...ya rabbi wannan sadakan da zanyi yau ka yaki duk azzalumin daya taba min ya..ya Allah ka kawo karshen wannan azzalumin...ya rabbi ka tozartashi..." Wannan shine aduar da alhaji bello keyi cikin zuciyar shi, as usual taimakon da ya saba bawa masu bukata ya fita yi, kudine bundle bundle sun Kai goma cikin aljihunshi, kawai sai dai ayi masu sallama da Mai gida ya mika mashi, shi taimakonshi is always unexpected, Sannan ga masu Rabo, yau yana badawa yana aduar Allah ya yaki azzalumin daya lalata mashi yarshi, kafin ya dawo gida ya kashe kudi a wajen ba kadan ba, that's life, while wani yana da kudin bai taimako wani kuma shi gurunshi ya ragewa talaka kuncin rayuwa, a lokacin da su safwan ke néman taimako inda ire iren alhaji bello suka samu da bazasu fada halin da suka shiga ba, amma dayake Allah bai kaddara sai sun zama annoba ga alumma sai gashi Allah ya hadasu da alhaji idris Mai saa, duk Wanda ke naiman taimako kome ya samu yi zaiyi, Wanda yake fada rijya ko wuka aka bashi kamawa zaiyi. Ita kuma nana kullum yanda zaayi kar taje gida weekend take nema, amma dayake mahaifiyar ta irin uwayen nan né wayanda suke da jajircwaa kan yaransu ko kadan bata bada daman nana tayi weekend a hostel ba, babu irin kar yar da batayi kawai Don ta samu weekend a hostel amma no way, kullum babu abinda big mama take fada mata illa she should try and stay at campus during the weekend saboda suna da party da zata hadu da big and classy boys, nana hates her mother so much, kiri kiri take fadawa big mama she hates her mother wai bata bata chance tayi abinda take so, big mama kam bata wani damu sosai ba Don bukatar irin ta bai taso ba, in har ya taso she knows how to get her to her costumers. Maryam kawarta kam tayi deciding daga wannan bata Kara zama hostel  Don nana ta juya mata baya sosai kaman a they're not best of friends, ko magana bai hadasu ba Yanzu sabida nana bata zama dakin, daga lectures sai dakin big mama. Sannan har yau maman ta bata San da akwai wata katuwar phone hannunta ba, duk weekend in zata gida sai ta Chanza sim ta maida cikin small phone dinta. Safwan na gida yana bacci har karfe 4 na yamma, wanka yayi ya fita zuwa gidan kawunshi, daman labari ya samu labarin safwan yayi naira amma sai yace haka ba bai yuwa bane, yau karfe biyar ya zo unguwar cikin motarshi, Kofar gidan uncle dinshi yayi parking Sannan ya fito looking like human, handsome human, gate din uncle dinshi yayi knocking ranshi bace, he remembers lokacin da yake zuwa wannan gate din naima taimako sabida shi da sisters dinshi amma har ya kaiga uncle dinshi ya hana maigadinshi bashi daman shiga gidan, he's treated like a total stranger, in ya shiga gidan ko matan gidan na cin abinci basu bashi, at times da yunwa yake zuwa gidan amma ko ruwa basu bashi, he don't know what he's uncle told he's family about them da saa suka tsanesu sosai haka, yana knocking idanuwanshi kaman ba nashi ba, maigadi dake bude Kofar sai da yayi saurin ja baya dayaga eyes din safwan. Yana rumtse idanuwa Sai kuma yaga idanuwanshi are normal, shidai yasan abinda ya gani Don wani irin kallon tsoro yake mashi, sallama safwan yayi mashi tare da mika mashi hannu, ahankali ya mika mashi hannu shima but eyes dinshi kan na safwan, "Dan Allah kawu na nan..." Ya tambayeshi, Mutumin that is still shocked yace "Eh yana nan..Yanzu ya dawo..." Ya amsa mashi still not sure  ko ya gudu ko ya tsaya saboda shi dai yaga idanuwanshi dukda Abun ko second biyu baiyi ba ya gushe, "Dan Allah yi min sallama dashi...kace safwan né yazo gaisheshi..." Yafada mashi, yana juyawa, idanuwa yayi rolling yana tunanin dole ya rage wannan temper nashi before ya fara tonawa kanshi asiri, yana son ya kauda tunanin yanda alhaji musa kanin sad dinsu yayi treating dinsu amma ya kasa, yana nan cikin ac da iyanashi amma su ko kudin biyar nepa basu dashi, Dan juyawa yayi ya kalli gidan tare dacewa "He will surely learn he's lessons..." Yafada under he's breath,  gate aka sake budewa alhaji musa ya fito, "Wai Kaine?.." Ya tambayeshi yana kallon daga kasa zuwa sama, Dan murmushi karfin Hali safwan yayi Sannan ya durkusa kasa yana cewa "Good evening kawu..." Ya gaisheshi sounding so respective, uncle dinshi kasa magana yayi saboda yanda safwan ya Chanza kaman bashi ba, yasan Yanzu baifi wata uku rabon da ya ganshi ba amma kaman sunyi shekara uku basu hadu ba saboda yanda ya sauya cikin kankanin lokaci, safwan dake dukrushe can hear he's thought loud and clear, duk abinda ke yawo cikin zuciyar shi yana ji, "Lafiya lau safwan....kaine ka koma hakan?.. Ikon Allah..aikin me kake?.." Ya tambayeshi sounding so confused, ahankali safwan ya Mike Sannan yace "Wani né ya taimaka min..." Gani yayi uncle din yana kallon motar dake tsaye, "Wannan na waye?.." Ya tambayeshi sounding out of words, Sannan yana takawa zuwa wajen motar, bayanshi safwan yabi yana cewa "Nawa né kawu..." Yafada yana mashi wani irin kallo Mai tsoratarwa, Don indazai juyo sai ya gudu saboda tamkar yanda lion keyi in yaga abinda yake son hallakawa haka safwan ya dingayi, "Yanzu safwan Kai né Mai Wannan motar?..unbelievable.." Yafada yana rike da handle din motar, "Eh kawu nawa né..." "Kai am so happy..am so excited...daman kana da kokarin nema...Allah yayi maka albarka..." Yafada cikin farin ciki, safwan tsaye yayi yana kallon shi, kawai Yana mamakin ko ya mance yanda yayi treating dinshi da family dinshi Don Yanzu he's acting so friendly and nice, "Daman nazo né..." Safwan ya fara fada masu Sai kuma ya katseshi dacewa "Mu shiga ciki...lets go inside..." Yafada yana shige mashi gaba, murmushi safwan ya saki tare da girgiza kanshi, "It's a little bit late for all this kindness...." Yafada cikin ranshi yayinda yake bin shi cikin compound dinshi, Mai gadi kam baki ya bude yana kallon bayan safwan, part dinshi ya shiga safwan na biye dashi, "Feel at home...am coming..."ya fada yana fita daga dakin, ahankali safwan ya zauna ya Dora kafa daya kan daya yana kallon falonshi, kawai tunanin da yake is inda uncle dinshi ya taimaka mashi da ko small amount of pity and advice né da bai shiga halin da yake ciki ba, amma sai gashi yau har da kiranshi cikin falonshi, bayan kaman minti uku ya dawo ya zauna aka fara biyoshi da abinci, second daughter dinshi ce ta shigo da ruwan sha, daga Kai yayi ya kalleta yana tunanin "Target number one..." Yafada cikin ranshi,  "Yaya Ina wuni..." Tafada cikin calm voice, murmushi ya saki yana cewa "Lafiya lau Aisha...ya kike ya karatu?.." Ya tambayeta, ,"lafiya lau.." Ta amsa mashi cikin natsuwa Sannan ta ajiye ruwan ta fita, "Pls eat,,," uncle dinshi ya fada mashi, bai yi mashi musu ba ya Dan ci Abincin kadan Sannan ya dawo seat dinshi, still Aisha tazo tayi parking plates, mikewa yayi yana cewa "Uncle Bari in gaido ya cikin gidan ...sai in dawo in fada maka abinda ke tafe Dani..." Yafada yana mikewa, kawunshi dadi  kawai yake ji after everything safwan bai mance dashi ba, he's happy ya dawo gareshi after the way he treated him, baisan he's back to ruin him totally ba, daman matanshi biyu kuma akowacce da part dinta, amayar bata da manyan yara Don haka bai ma shiga wajen ta ba, part din uwar gidan ya shiga da sallama lokacin Aisha har ta ajiye plates ta dawo falo, sanye take cikin doguwar Riga, he don't know abinda uncle dinshi ya fada masu daya shigo amma they all look friendly, mutanen da before in ya shigo ko kallon inda yake basuyi su suke sakar mashi face haka har da tambayan shi ya aiki, zama yayi yana kallon Aisha da at least zata Kai 22 years Yanzu, "Wai Aisha kin gama karatu kou?.." Ya tambayeta, "Eh yaya...Yanzu service nake jira..." Ta amsa mashi kanta kasa, "Madallah...Ina baraka?.." Ya tambayeta "Tana school har Yanzu bata dawo ba..." Baraka itace Mai biwa Aisha, "Har Yanzu?..naga har kusan 6.." Ya fada yana janta da hira, ,"eh...amma nasan Tana daf da shigowa..." Ta amsa mashi, mikewa yayi yana cewa "Pls Aisha let me talk to you..." Yafada mata juyawa, da sauri ta bishi waje, "Yauwa number dinki zaki  bani..." Yafada rike da phone dinshi,  ahankali ta mika hannu ta amshi wayar ta saka mashi number Sannan ta mika mashi, "Thanks sis..." Ya fada, killer smile ta sakar mashi Sannan ta shiga ciki, wajen uncle dinshi ya koma yayi relaxing Sannan yace "Daman yau nakeson daukan su Inna daga chan unguwar zuwa sabon gida...shine nace I should inform you..." Baki uncle ya bude not believing abinda safwan yake cewa "Gida fa kace?.." "Yes kawu..." Ya amsa mashi, "Kai alhamdulillah....ai wannan abun farin ciki né..." Yafada sounding so excited, sake tambayan shi aikin da yake yayi nan ya zauna ya zayyana mashi karya shi kuma ya amince, safwan relaxing yayi har bayan sallah magrub Sannan ya bar gidan, yana daf da shiga unguwar ya Kira rabia ya fada mata ya iso, kaman Tana jira ta saka hijab ta fita, Mai gadi dake sallah sai hum hum hum yake amma ko kallon shi batayi ba ta fice, abunka da unguwar talakawa babu hasken nepa, koina is dark har suka gama abinda zasuyi cikin  mota babu Wanda ya gane, da sauri ta fito ta shiga gidan ta tarda babanta da sauran ya gidan tsaye a compound, duk Wanda ya ganta yasan bata da gaskiya, "Daga ina kike..." Shine tambayan da alhaji Ibrahim yayi mata, shuru tayi Tana wasa da yatsunta, "Wato ke Yanzu kin zama Mara Jin magana kou...now ki shiga cikin kiyi parking...gobe da safe you're leaving for kaduna..." Ya fada mata, bata ce komai ba ta shiga ciki, kawai she have decided ko Tana kaduna gidan aunty dinta ranar da safwan yace zasu tafi zata bar gidan ta bishi. Takawa safwan yayi ya shiga unguwar su, Kofar gidansu ya tsaya yana kallon yanda gidan ya koma mashi very tiny, ko sallama baiyi ba ya shiga Inna da asiya da sauran family dake zaune suka kusa rugawa da gudu ganin mutum kaman daga sama Sannan gashi babu hasken nepa, wayar shi ya fiddo ya kunna touch light Sannan ya karaso, kallon sisters dinshi dake kallon shi sama sama yayi yace "Wai Dan ubanku Baku iya gaisawa ba?.." Ya daka masu tsawa, jiki na rawa suka gaidashi duk sai bin faces dinsu yanke da hasken wayar, sai da ya gama kallon su ya koma kan Inna data saki baki Tana kallon ikon Allah, "Ina wuni..." Ya gaidata kaman baison magana, kasa amsawa tayi sabida yanda ya koma, dukda koina is dark she can see him, "Yanzu dai nazo in daukeku...Inna tashi mu tafi sabon gida..." Yafada atakaice, "Ban gane ba...," tafada kaman bai ta ba, bai Kara cewa komai ba ya shiga cikin sakinta ya nemo wata hijab ya dauko kaman yana rike kashi ya wurga mata Sannan ya juya ga su asiya yace "Kowacce ta dauko hijab dinta..."  Babu musu suka shiga ciki suka fito da hijab har lokacin Inna na zaune ta kasa ko motsawa, "Inna tashi mana.,dare nayi..." Ya fada kaman he's talking to he's daughter, "Wai Ina zamu?.." Ta tambayeshi kaman she's finding it difficult to talk, "Muje zaki gani..." Yafada atakaice yana Kama hanyar waje, juyowa yayi ya kalli su asiya da hasken touch dake hannunshi, da sauri suka shiga mashi gaba, Inna kam Tana zaune inda take, "Wai Inna kefa nake jira..kar ki bata min lokaci..." Yafada sounding very angry "Ina aka taba tashi ba'a kimsa Kaya ba..." Bai Bari ta karasa ba yace "Muje gobe da safe zan maidoki ki dauki duk abubuwan da kike bukata...hakan yayi?.." Ya tambayeta bata amsa ba ta Mike ta shiga ciki ta fito da kuba hannunta, bai Kara cewa komai ya fice, itama fitowa tayi ta kulle gidan tabi bayansu. Thanks.25💜💚💛💙❤️ Sirrin wasu gayun 💛💙❤️💜💚 ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣5️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me. Safwan tisa kansu yayi yana. Baya suna gabanshi, yanda yan kidnappers ke saka mutane gaba su korasu without complaining haka shima ya sa su gaba ko magana basuyi, Inna bata San gwarjini ba sai kan safwan m Yanzu ko kallon idanuwanshi bata iyayi balle tayi complaining, a da yanda ya shigo gidan babu sallama ba karamin fada zatayi mashi ba amma Yanzu he's presence scares her, bata iya bude baki a gabanshi balle tayi mashi fada, yana bayansu yana latsa wayar hannunshi suka USA bakin titi inda motarshi take, daman basu San ya sayi mota ba Don haka koda yazo daidai motar ya bude motar Inna couldn't hide her surprise anymore "Kana nufin wannan motar naka né?.." Ta tambayeshi Tana kallon face dinshi cikin duhu, "Eh..." Ya amsa mata atakaice, asiya kam ji tayi duk jinin jikinta ya kafe, batasan abinda ke damunta ba amma batason zama kusa da safwan, sai sata kallon shi kawai take Tana tsoron kar su hada Ido, haka nan Tana ji a jikinta yayanta is not that good person anymore, tasan something bad has happened amma bazata iya cewa ga abinda ya faru ba, baya ya bude masu without saying a word but he knows they t Understand abinda yake nufi, tsaye sukayi babu Wanda ya samu courage din shiga motar, "Dan Allah ku shiga dare nayi..." Ya fada sounding so fed up. Sa sauri asiya ta shiga followed by Inna sai sauran kannenshi,maidawa yayi ya kulle Sannan ya zagaya ya shiga yaja motar ya bar wajen, Inna sai kallon cikin motar take not knowing what to say, asiya kam ta rasa abinda ke mata dadi, tuki ya dingayi ahankali kaman babu komawa cikin motar sai shi sabida they're so quiet, bayan kaman minti goma Inna tace "Safwan Wai yaushe ka iya tukin mota?.." Ta tambayeshi, he can hear her fear from where he's sitting, "Ya akayi né Inna...kina tsoron kar in zubdaku né?.." Ya tambayeta yana kallon ta tamirror, "Aa..kawai Ina...mamaki né..." Ta fada voice dinta na rawa, "Inna kenan...ai ke baki lura da komai..shiyasa bakisan na iya tukin mota ba..."  Ya amsa mata, bata Kara cewa komai ba, tuki ya dingayi ya iso wata snack joint yayi parki ya fita daga cikin mota, kaman asiya Tana jira tayi saurin cewa "Inna inajin tsoro...yaya yana bani tsoro..." Tafada jikinta na rawa, ajiyan zuciya Inna ta saki Sannan tace "Kar ki damu in mun je gidan in baiyi mana ba sai mu dawo.." Tafada sounding out of point,  idanuwa asiya ta zaro tace "Yanzu Inna tunanin da kike kenan?.. Baki tunanin ina yaya ya samu kudi ya sayi run wannan katuwar mota Sannan har ya sayi gida?.. Inna bakijin wani iri in kin kalleshi?..Inna tsoron yaya nake ji..,da kyar in San iya zaman gidanshi..." Tafada kaman zatayi kuka, "Wai ke mene tunanin ki...kina tunanin yana sata né kou wani Abu?..kullum aduar mu Allah ya yaye mana wannan bakin talauci...Yanzu Allah ya rufa mana asiri amma shine kike son kawo wata maganar banza?... Tou ki sani muddin baki zama gidan safwan sai ki nemi wata uwa bani ba..." Inna ta fada mata cikin bacin rai, safwan na daf da shiga ciki ya tsaya yana Jin Abunda asiya take cewa, yayi taki kusan 15  but he can hear her loud and clear, wani irin tamke fuska yayi yana cewa "Don't let me hurt you...asiya I love you so don't let me hurt you.." Yafada sounding angry, "Inna Don muna néman arziki bazaisa yaya ya samu kudi rana tsaka mu kiyin bincike ba...ya Kama ta mu bincika aikin da yaya keyi har yayi kudi haka cikin kankanin lokaci..." Asiya ta cigaba da fadawa Inna while safwan na sauraron su, "Amma wannan yarinyar anyi mayya...Wallahi sai naci ubanki kika Kara magana...ko me ya keyi Ina ruwanki,..ke baki godewa Allah da ba namiji  bace ke?.. Kina gida zaa kawo kici...amma din bakin Hali irin naki zaki fara maganar da bai da amfani..shiyasa har Yanzu bakiyi aure ba...duk saaninki sunyi aure suna gidan mazaajen su...to Wallahi ayir dinki...ubanki zanci matsiyaciyar banza..." Inna ta fada cikin matsanacin fada, fashewa da kuka asiya tayi Tana cewa "Wallahi Inna kiyi bincike...tun ranar da yaya ya dawo daga tafiya ya koma kaman am sauyashi...ya Chanza min sosai...Inna har Mari na yayi kwana kin baya..yaya da bai yarda wani Abu ya taba ni....Inna na rasa ya akayi bakijin abinda nake ji...wannan ba yaya bane...in kuma yaya né to an cire mashi wani Abu Mai amfani..." Bata karasa ba taji sauka. Mari, safwan dake tsaye waje yana Jin su yaji face dinshi da damshi, yana tabawa yaji hawaye, da sauri yasa hannu ya goge, he's so surprised yanda akayi asiya ta gane he's changed tun ranar daya dawo saga tafiya while it's hard for he's own mother to see, he's heart hurts so much yayin da yake Jin asiya Tana cewa bayason abinda zai Taba ta amma just now he's thinking of killing her if har bata daina prying ba, Kai UN "What the fuck have they done to us..." Yafada new tears na fita idanuwanshi, da sauri ya sake goge su, cikin kuka asiya ta juya ga autarsu Mai suna shamsiya tace "Yaya bai baki tsoro?.." Ta tambayi yarinyar wacce bata wuce 12 years, "Nima Ina tsoron shi...." Yar yarinyar ta amsa mata , safwan sake fashewa yayi da kuka, yana ji Inna ta bugi shamsiya Tana cewa "Wallahi sai kunci ubanku..kar kuja bakinku kuyi shuru..." Tafada masu sounding so pissed off, "Wai yara basu son karuwar Dan uwar su?.. Lallai ma...", safwan lumshe idanuwa yayi, UVahankali ya sake goge face dinshi Sannan ya taka ya shiga ciki, wasu yanmata né zaune suna Shan ice cream yana shiga suka bishi da kallo,  bai ko kalli inda suke ba ya sayi ice creams da pies da sauran su ya fito, daya daga cikin babe din mikewa tayi tabi bayanshi, Tana hi, sai Kara sauri kawai yake saboda baison magana, Tana ganin bai juyo ba ta koma ciki "You're lucky am in a good mood..." Yafada yana bude motarshi, yana shiga ciki asiya tayi saurin goge face dinta, ajiye ledar yayi ya juya baya tare da kunna hasken motar, asiya boye face dinta tayi Don kar ya ga face dinta, "Asiya ..." Ya Kira sunan ta, "Naam..." Ta amsa mashi, "Kishiga hankalinki...." Yafada mata atakaice Wanda yasa tsoro Kara Kama asiya "Me akayi?.." Inna ta tambayeshi sounding so surprised Don inadauwnata duka waje, "Kawai sai ta shiga hankalinta...." Yafada atakaice yana tada motar, Inna kasa motsi tayi saboda yanda yayi maganar ya tabbatar mata yaji komai, hakan ba karamin bata tsoro yayi ba, tasan ko a jikin mota ya tsaya bai kamata yaji abinda suka ce ba, asiya Kara volume din kukanta tayi saboda ko minti daya bata son karawa kusa da safwan, saga inda yake zaune tsoron shi Kara shiga cikinta. Basu isa gidan ba sai wajen karfi 9, har Inna tsoro ya kamata da taga inda ya dosa a wajen gari, kawai sai take tunanin he can never harm them ita kam asiya har ta fidda rai ga rayuwa Don gani take saidasu zaiyi, yana zuwa wajen wannan gidan ya sauka ya bude gate sai leke suke, dawowa yayi ya shiga dasu cikin gidan dake haske kaman ba dare ba saboda solar, komawa yayi ya kulle gate ya dawo ya bude motar yayi tsaye alaman su fito, jiki na rawa Inna ta fito shamsiya ta fito, asiya kam Tana zaune bata da alaman fitowa ta hada Kai da gwiwa sai hawaye take, a fusace ya zagaya ya bude ya fixgo ta waje ya maida Kofar ya rufe, Inna kam baki ta bude Tana kallon inda suke tsaye "Safwan..." Takira shi kaman Wanda yayi race saboda yanda take nishi, ba Don komai na sai Don shock din abinda ta gani, "Ku biyoni..." Yafada yana Kama hanyar part dinsu, Inna data rungume hannunta a chest dinta Tana kalle kalle ta fara takawa kaman Ana ingizata, asiya ma  daina kuka tayi duk idanuwanta waje Tana kallon wannan gidan, duk jikinta yayi sanyi ta bishi, tasan dole yayanta ya shiga wani mugun Abu da zai samu kudi haka cikin kankanin lokaci, ko kadan bata kawo cultism kanta ba, kawai abinda take tunani is fashi da makamo ko kuma kidnapping tunda su suka fi yawa, yana zuwa bakin Kofar dakin ya bude ya shiga cikin falon daya sha gyara kaman bazaka mutu ba juyowa yayi yaga babu Inna ke kallo sai Italian bulb dake tsakiyar dakin, duk reaction dinsu ya tsaya yana kallon har cikin heart dinsu, kannenshi are happy but Banda asiya, Inna is now scared ya ga hakan a heart dinta, "Nan né bangaren ku...da akwai dakunan bacci guda hudu kowanne da kewaye ciki, Inna ki dauki daya, asiya ta dauki daya shamsiya da bilki su dauki daya dayan kuma a barwa baki..." Yafada yana kallon face dinsu, "Inna wannan gidan yayi ko a nemi Wanda yafi wannan?.." Ya tambayeta idanuwanshi kanta, Inna kasa magana tayi balle ta amsa mashi, "Inna kiyi magana in baiyi maki ba zaa samu wani...Sam banason kina kirana matsiyaci,...Sannan inason in dinga samun aduraki " Yafada kaman zaiyi kuka amma  he's face look strong, "Safwan wannan gidan waye?.." Ta tambayeshi sounding so scared ,"gidana né..." Ya amsa mata atakaice, "Ina ka samu kudin sayan wannan gida?.." Ta tambayeshi duk idanuwanta waje, murmushi ya saki yana cewa "Inna. Yanzu ba lokacin tambaya bane...lokacin shagali né...Don haka kiji dadin rayuwa kaman yanda kike bukata...Don ke na zage damtse har nayi kudi haka..." Yafada yana dariyar da bai Kai ko throat dinshi ba, Inna kasa magana tayi Sannan ta kasa moving ko kafarta, fita yayi ya koma cikin mota ya dauko ledar Kayan daya sayo ya dawo ya ajiye masu Sannan yace "Gashi ...kowa yasha...gobe zan kaiku kasuwa ku sayi duk abinda kuke bukata na abinci ko sawa..." Yafada Sannan ya juya ya bar su nan tsaye,  yana kulle Kofar asiya tayi saurin lekawa taga ya nufi makeken part dinshi da sai yayi ukun Wanda suke ciki, sai da ta tabbatar ya shige tace "Inna mu gudu...Inna mu tafi kafin gobe da safe..Inna Dan Allah kar mu zauna nan..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali, ko kallon ta Inna batayi ba ta dinga takawa ahankali Tana duba falon, ta taba kujerun ta taba kayan kallo, "This girl..." Safwan ya fada while listening to abinda asiya tace, "Allah yasa ba mafarki nake ba..." Inna ta fada "It's not a dream..." Safwan ya fada yana cire Kayan jikinshi, atakaice  dai Inna batayi bacci ba Tana tsoron kar ta kwanta ta farka daga mafarkin da take, asiya kam a tsaye ta kwana saboda tsoro. Jinin Dan Adam ba abun wasa bane, gidan da aka saya da kudin blood money will definitely be scary, wani ma ko kusa da gidan yazo sai yaji babu dadi, ita dai asiya she's having a crippy feeling amma Inna is not having such, ita kawai Tana tsoron kar a tadata daga Wannan mafarkin. The following day safwan bai fito ba sai wajen karfe goma part dinsu ya shiga sanye da jallabiya duk suna zaune falon Inna Tana kwance kasa, idanuwa yayi rolling alaman takaici yace "Ku tashi mu shiga kasuwa..." Yafada babu sallama babu gaisuwa, idanuwa Inna ta bude tare da mikewa zaune, kallonta yayi yace "Why kike kwance kasa..." Ya tambayeta, shuru tayi Tana murza idanuwa,  "Ku fito nan da minti ashirin.." Ya fada atakaice, sanna ya fita, Kayan jikinshi ya Chanza ya fito yana tunanin yana bukatar maigadi da Mai aiki, suma fitowa sukayi suka shiga mota suka tafi,  wasu irin mahaukatan shopping yayi masu na sutura, shi ya dinga selecting duk abinda yaga zaiyi daidai dasu, daga nan ya sayi Kayan abinci Wanda aka bawa Mai taxi ya biyo su dashi. Gida suka shiga aka shiga da Kaya part din Inna, bilki da shamsiya har waya ya saya masu, itama asiya ya saya mata ta amsa né sabida tsoro amma ba Don zatayi amfani da shi ba, Inna kam duk San abun duniyar ta bata taba hango kanta cikin irin wannan arzikin ba, this is far far more than she bargained for, matar datayi mashi decorations ya Kira ya fada mata yana bukatar Mai aiki data iya aiki da komai na gidan Sai kuma maigadi.Abunka da Mai kudi ko hour biyu baayi ba matar ta aiko driver dinta da wani saurayi sai wata yarinya da bazata wuce 18, safwan kallon yarinyar yayi from head to toe ya Lura Tana da rawar Kai kuma he's ready for. Two days later safwan yana busy kan Aisha cousin sister dinshi Sannan yana shirin barin kasar, kullum sai sunyi waya yafi na hour yana fada mata how beautiful and grown she have become, yarinyar is so happy and excited yanda yake da sweet words, kullum Abunda yake ce mata is tazo taga gidanshi tunda babu abinda zata ji tsoro tunda su Inna suna. Gidan, sai tace zata zo weekend tare da sister dinta. Sam bai son hakan, he wants to have her first then her sister, ita Aisha Tana da wayau, duk wayar da sukayi da safwan sai ta fadawa mom dinta, ita kuma mahaifiyar ta fadawa alhaji musa, shi kuma he's happy safwan is falling for Aisha yana tunanin zai aureta né, Inna kuma ya gano ba mafarki take ba it's real, batayi wani kokarin bincike kan business din safwan ba sai da asiya ta matsa mata kan dole ya bincika ko ta gudu daga gidan, safwan na tsane da duk abinda ke faruwa, zaune a falonshi yaji Ana kokarin bude Kofar falonshi, baki ya tabe ya Mike ya zo bakin Kofar ya bude, Inna ce tsaye sai leken falon take shi kuma ya tare Kofar not allowing her come in, "Safwan inason muyi magana né.." Tafada cikin respect, shuru yayi for a moment Sannan yace "Maganar me?.." Ya tambayeta Kai tsaye "In shigo mana..." Tafada taga lekawa "Aa...me nene..." Ya tambayeta kaman baisan why she's here ba. "Hmmm daman ni maganar aikin da kake ne...abun né yayi yawa..Wallahi asiya Taki cin komai .." Bai Bari ta karasa ba yace "Saboda me taki cin abinci ?.." "Wai arzikin nan naka yana tada mata hankali..." Still Bata karasa ba ya katse ta cewa "Ai tunda bake yake tadawa hankali ba let me be..ki kiramin asiya..." Yafada atakaice zata bude baki tayi magana ya maida Kofar ya rufe, only God knows how angry he is with her, ko kadan bai kawota Don taji wani dadin rayuwa ko wani Abu ba, no ya kawota né Don ya nuna mata what he's into let's see how she will feel, Inna baki ta bude Tana kallon Kofar, she's so surprised Wai safwan ke behaving haka "Ko Dan yayi kudi né?.. Oho..." Tafadawa kanta tana tabe baki, kaman kaza da aka tsoma a ruwa Inna ta koma part dinsu, asiya dake zaune da swollen face dinta tace "Kije yana kiranki..." Tafada mata atakaice, da sauri asiya ya girgiza Kai Tana cewa "Aa Inna..tsoron zuwa nake..banason daga ni sai shi..." Tafada cikin tsoro, "Ai sai ki Bari ya zo nan ya sameni..." Ta fada atakaice Tana zama kan cushion, ahankali asiya dake sanye da Wannan Kayan da tazo dasu ta Mike ta fita waje, wannan shine karo nabiyu data fita tun daga part dinsu, ahankali ta nufi nashi part din Tana tafiya ahankali while gabanta na mugun faduwa, Safwan dake zaune mikewa yayi sanin shies coming, Tana zuwa bakin Kofar zatayi knocking ya bude ya jawota ciki, nan ta tsula ihu, wullata yayi tsakar falon ya maida Kofar ya kulle, kallonta yayi from head to toe yaga bata Chanza Kaya ba sanna her face is pretty swollen saboda kuka, belt dake cikin wandon shi ya fara zarewa yana cewa "Now tell me abinda ke damunki..." Yafada yana zare belt din sauri taja bata Tana crawling Tana kuka tace "Yaya Dan Allah kar ka dokeni..,Baka Taba dukana ba...Wallahi babu abinda ke damuna..." Ai Bata karasa ba ya zuba mata belt din yana cewa "Bazaki fada min Abunda kike gani a jikina har kike tsoro na ba?.." Ya fada yana sake daga belt din, asiya najin belt a jikinta ta wani bankare saboda azaba tare da sakin ihu Mara sauti Tana scratching inda ya Zane ta, kasa magana tayi balle ya amsa mashi, ganin ya sake dagawa yasa tayi wuf ta rungume shi gam har zanin jikinta na kwance, "Free me Dan ubanki..." Yafada yana tureta saboda ya samu daman dukanta amma ta rike shi sosai Tana kuka Tana cewa "Wallahi yaya zan fada..." "Good...ki fada in ba haka ba Wallahi yau sai dai a dauki gawarki..." Yafada yana kokarin tureta daga jikinshi, "Wallahi yaya...haka nan...nakejin..,tsoron ka....Wallahi..yaya..tsoro kake bani..." Tafada cikin matsanacin kuka, tureta takeson yi amma no way ta rike rigarshi ta baya gam, "Tsoro kou...Bari in baki tsoron Mai dalili..now sakar min rigar..." Yayi commanding dinta, Kim saki tayi ta Kara rikeshi gam Tana cewa "Ka yi hakuri...Baka Kara bani tsoro...Dan Allah yaya..." Tafada still holding him tight, sakin belt din yayi  ya rike mata wuya yana cewa "Me nayi na tsoro?.." Yafada idanuwanshi da Chanza kala, asiya da taji yana néman aikata lahira ta sakeshi ta dawo ta rike mashi hannu idanuwa waje, "Me nayi?.." Ya sake tambayan ta da karfi, bata da bakin magana, "Laifi né burning in hell for you?." Ya fada yana kasa rike wuyar ta sosai, ganin he's close to killing her ya wurgata kan kujera, asiya rike wuyar tayi Tana shure shure kaman zata mutu, komawa yayi ya zauna yana kallon ta sai bayan kaman minti biyar ta dawo idanuwanta duk sunyi ja, kallonta yayi yace "Kome nayi it's because of you..." Yafada yana dafa bakinshi trying not to cry, "I anything I do it's for you.." Ya sake fada mata this time sai ya fashe da kuka, "Ni da nake konewa banyi complain ba sai ku?...." Yafada in parables, asiya duk bata Jin abinda yake cewa, ahankali ya Mike ya koma wajen ta, ja baya tayi daga ita sai Riga da old pant Don tunda ya bugeta da belt wrapper dinta ya kwance, zaninta dake kasa ya dauka ya bata tayi saurin amshewa, "Asiya bazan taba cutar dake ba...Sannan duk Wanda yayi kokarin cutar dake sai naga bayanshi..Don haka ki bar cewa kina tsoro na..." Yafada cikin sanyinmurya yana hawaye, asiya kasa magana tayi saboda abinda yayi mata few minutes back, kawai Tana Jin yana cewa he can't hurt her, bayan Abunda yayi mata, "Yanzu kiyi min duk tambayan da kike so..." Yafada sounding calm. Ahankali ta girgiza Kai alaman aa "Kiyi min duk tambayar dake ranki..." "Dukana zakayi..." Tafada cikin walaha, Kai ya girgiza mata Sannan yace "Aa nayi maki alkwarin bazanyi maki komai ba..." Ya shaida mata, zaninta ta daura Sannan tace "Dan Allah yaya...wane irin aiki ya Baka kudi haka? " tafada cikin fargaba amma she have to say it, shuru safwan yayi ya dafa goshinshi, "Wallahi yaya gwara talauci ya kashe mu da muci haram komin kankantarta..." Shuru tayi dataga ya daga Kai, "Kina tunanin Ina wani mugun aiki né?.. Ya tambayeta sounding calm but he's deep angry, "Aa yaya..." Ta amsa mashi atakaice out of fear, "Asiya kina ganin zan iya mugun Abu sabida kudi?.." Ya tambayeta sounding so innocent, "Aa...  ," "Tou if aa meyasa kike zargina?.." Ya tambayeta Kai tsaye, "Yaya kudin né sukayi yawa...shiyasa Kayi hakuri..." "Asiya Dan Allah kar ki Kara yi min wani irin kallo, kisan bana wani mugun Abu, wani company na alhaji idris Mai saa nake aiki, nan na samu kudi na tara na sayi gjda da mota.." Yayi mata karya, he's checking if she believes him amma no, "Wallahi da gaske nake...in kuma baki yarda ba ki shirya zan kaiki har wajen aikin mu...kinji asiyata..." Yafada cikin rarrashi, ahankali ta girgiza Kai tace "Yaya na yarda...kilan Don ban saba da kudi haka ba..." Ta fada cikin shessheka, San murmushi ya saki Sannan yace "Nima...komai ban iya ba...abokan aikina sun iya komai amma Banda ni sabida ni na tashi cikin talauci..." Yafada cikin sanyinmurya, "Yaya Ai komai talauci tunda Allah yasa Kayi arziki Don haka komai zamu Saba..." Ta fada mashi, murmushi yayi Sannan yace "Yanzu ki tashi ki koma kiyi wanka ki shirya cikin daya  daga cikin Kayan Dana sayo maki...inason ganin kwalliyanki..." Yafada sounding so friendly kaman bashi ya kusa aikata lahira just few minutes back ba, mikewa tayi still holding her neck, mikewa shima  ya kamata tare dacewa "Kiyi hakuri kinji ban Kara tabaki..." Yafada mata, murmushi ta saki Sannan ta daura zaninta da kyau ta fita, Tana fita ya daure face tare dacewa "Serves you right..,gobe ma tell me you're afraid of me and I will give you something to think of. Suna dai cikin waya da Aisha har lokacin tafiyarshi Spain yayi kuma tare suka tafiya da rabia Don guduwa tayi daga gidan anty da aka kaita, duk tsaro da aunty dinta ta dinga bata a banza, Ana gobe zasu tafi tabi ta katanga ta dire ta hau motar Kano zuwa hotel room da safwan ya amsar mata , wannan  labarin na iske alhaji Ibrahim zuciyar shi ta buga, nan take yayi collapsing akayi hospital dashi. Shi kuma alhaji idris Yanzu ya fara samun kwanciya Hankali yana tunanin Yanzu safwan bata yaranshi yake ba, he thinks safwan ya fita ba tun yaranshi, one thing bai sani ba is that safwan don't give up easily, he takes what ever he wants he's a desperate person with a desperate majors,.   Sati saya safwan da rabia sukayi a Spain suka dawo suna cikin jirgi ta dinga amai sosai, kafin su isa kasar da zaayi transit ta jagata sosai, ko kadan safwan bai taba tunanin ciki ko wani Abu ba, he was thinking kilan stress né yayi mata yawa kasancewan he used her more than ever, suna sauka  hannunshi cikin nata sai magana yake rada mata kan she should be patient har su isa Nigeria kasancewan meeting dinsu gobe, bata ce uffan ba tacigaba da binshi har suka hau wani jirgin zuwa Kano, ganin yanda take ta kokarin amai amma ba komai cikin ta yasa ya samu taxi a kaita hospital shi kuma ya wuce gida. Don shiri tafiya anambra.  He's a little bit scared da bai ga habib ba, baisan waje irin hukunci zaa yanke mashi ba. Tunda habib ya dawo gidan mutum daya da zama bai taba hawan titi ba, he's always by the side of the road, yau kuma alhaji bello da wani amininshi suna kan hanyar katsina Don suyi gaisuwa a gidan governor, kawai kana daga sama aka wullo mutu, before the driver zai taka break it's late, duk mutanen dake zaune mikewa sukayi da gudu ganin abinda ke faruwa, habib né kwance yana shure2 while jini nafita ta kanshi. Cikin tashin hankali alhaji bello da abokinshi dake zaune bayan mota suka fito.26💛💚💜💙❤️ Sirrin wasu gayun 💚💙💜💛❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣6️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do you owe me. Salati alhaji bello yayi yana zagayawa gaban motar, ganin mutum kwance cikin jini yasa ya dauke driver da Mari without knowing when he did it, "Baka duba gabanka?.." Ya fada cikin tsananin tashin hankali, "Wallahi...sir ..Kayi hakuri...Nima...kawai kaman an wullomin shi..." Driver ya fada jikinshi na rawa,  har lokacin habib bai motsa ba, alhaji bello Dora hannu yayi a Kai not knowing what to do, mutane daga habib sukayi suna bashi taimako ta gaggawa like tare hanyar zubar jini daga kanshi da sauran su, alhaji bello ya kalli baya ya kalli gaba, he don't, know what to do, kaman wani mahaukaci haka ya koma sai kallon mutane kawai yake, "Ku taimaka kar ya mutu.." Yaji wani yafada cikin tashin hankali, abokinshi né yayi karfin halin cewa ,"Yanzu Ina zamu kaishi...da akwai hospital a nan?.. In munce zamu kaishi wani waje yana iya mutuwa..." Yafada cikin tashin hankali, "Eh da akwai wani karamin asibiti...a fara kaishi wajen..." Wani ya fada masu, shi kam alhaji bello ko word daya bai Kara cewa ba tun daga maganar datayi wa driver, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Ya fada kaman an fixgo maganar daga bakinshi yana kallon yanda jini ke fita daga kanshi Sannan same jini daga bakinshi, Kayan jikinshi ya kalla yaga he's a typical mad man, Kai ya girgiza yana kallon yanda kusan half mutane dake garin suka taru, baisan yanda akayi ba yaga sunyi hanyar wani waje dashi, "Ina zaku dashi?.." Ya tambayesu idanuwanshi duk waje saboda tashin hankali m duk Wanda ya ganshi yasan he's so messed up to the brain saboda bai saba da such Abu ba, "Zaa kaishi near by health facilities né .." Abokinshi ya fara fada mashi, alhaji Bai Bari ya karasa ba yace "Aa..lets take him to the city...if anything happens to that man am dead..." Yafada sounding scared and caring, Don not any rich man will knock a mad man down and still care, "Dole he needs a first aid...keep calm..he needs a first Aid..." Abokinshi ya fada yana biye da mutanen da suke dauke da habib, alhaji bello busawa kanshi is ka kawai yake he's feeling so hurt, kaman zai bisu sai ya koma wajen mota Sai kuma ya sake binsu da sauri, duk Wanda ya ganshi yasan he's disturbed, "Pls calm down..." Abokinshi ya fada mashi, Kai alhaji bello ya girgiza tare dacewa "How can I keep calm...na kusa kashe mutum fa..." Yafada cikin tsananin tashin hankali, riii akayi hospital din da habib inda Suka nuna ciwon is deep dole kaishi babban hospital for proper treatment, alhaji bello kasa shiga yayi abokinshi ya dawo ya fada mashi ya da sukace, bai amsa mashi ba yafiido waya ya Kira Doctor dinshi ya fada mashi su tareshi ambulance da emergency care team a hanyar katsina. Yan dabaru akayi ta yanda jinin bazai cigaba da zuba ba, Don already duk kayan jikinshi  ya jike da jini, bayan mota aka sashi inda abokin alhaji bello na zaune baya kan habib kan karfashi shi kuma alhaji bello na gaba amma idanuwanshi baya babu abinda yake kallon sai habib, yana kallon yanda face dinshi ke kumburi in an instant, driver dai gudu yake zuwa gano suna sauran like 20km to Kano suka ci karo da su, cikin gaggawa akayi transferring habib zuwa motar hospital aka Dora mashi oxygen tare da bashi first class treatment tun kafin a kaishi hospital, "Yanzu zamu tafi katsina tunda Yanzu he's in good hands..." Abokinshi ya fada mashi, ahankali Alhaji bello ya girgiza Kai yana cewa "Ya zaayi in iya zuwa wajeni wani Yanzu a cikin wannan halin da nake..I almost kill someone today...kawai mu karasa Kano..." Yafada mashi atakaice, abokinshi bai Kara cewa komai ba Don yasan halin shi. Safwan kam yana dawowa gida ko part din su Inna bai shiga ba balle su San he's back, kawai part dinshi ya shiga yayi wanka ya sake Kaya ya Kira alhaji idris ya fada mashi he's trip was a success that soon zaa zo a fara ginin company din, dadi alhaji idris yaji, "Yanzu maganar tafiya muZo ko yaya zaayi?.." Safwan ya tambayeshi, "Aa basai ka zo ba...kawai ku fito da wuri gobe sai in daukeku kawai..." Yafada sounding so friendly amma safwan knows he's reasons, baki ya tabe ya amsa mashi da "Ok.." Yafada yana katse wayrshi, usman ya Kira ya shaida mashi he's back da kuma abinda alhaji idris yace, "Kawai zanzo gidan ka in kwana...sai mu tafi tare..." Usman Yafada mashi,, "Ok shikenan..pants nawa ka samu... " Safwan ya tambayeshi, "Wallahi uku na samu..amma ban samu virgin ko daya ba..." Dariya safwan yayi da karfi Sannan yace "Tab Lallai..kam I have 8 pants Don ma ban hada Dana rabia ba..da 9 zan samu...Sannan Ina da two virgin hankerchiref, ,,." Yafada sounding so proud of himself, "Kam Kai shegen gaske né...ita rabia is lucky kenan..." Usman Yafada mashi "Sosai she's, kawai banason hurting dinta né...Yanzu ma she's sick..." "Shege limitless...kodai zaka aureta né..." Usman Yafada cikin zolaya "Allah ya sauwake in hada jini da wannan mugun Mutumin..ni Wallahi kana bani mamaki yanda Baka tunanin abinda sukayi mana..Baka tunanin in da ba Dan su ba da bamu shiga halin da muka shiga ba...just little kindness would have changed our lives...amma suka ki..Wallahi sai nayi maganin su...my uncle is next.." Yafada sounding so bitter, duk Wanda ya saurari yanda safwan ke magana yasan he regrets joining the brotherhood saidai babu yanda zaiyi so he's using he's anger on he's enemies, "Limitless ya zamuyi?.. It's already late to cry when the head is cut off...bawai abun bai damuna ba...kawai nasan kome zamuyi will not bring back hands of time..." Bai karasa ba safwan ya katseshi dacewa "Ni kam ko hands of time will not come back it will give me joy to see them suffer..nifa Wallahi ba zan kyale su ba..,har wannan banzan Mai saa that couldn't helps for the sake of Allah shi ma sai na koya mashi an unforgettable lessons that in he's next life ba kowa sai Kai cikin cult ba..." Yafada cikin tsananin bacin rai, usman shuru yayi saboda yanda maganar safwan ke fita ta cikin waya yana tsoratashi, he sounds so mean and wicked, yanda yake magana alone says it all, "Easy limitless..." Usman ya fada mashi "No...Wallahi sai nayi maganin su duka...why should I slow down tunda nasan wuta straight...I will sure make sure they taste hell on earth,..abinda nayiwa yar Ibrahim zaizo da sauki kan abinda zanyi masu, .." Yafada idanuwa na sauya wa, "Hmmm Nidai am having fun né...after meeting zanyi shipping cars, sai dai I need to use the yard again saboda kudi a sunyi low...I need new alert..." Yafada sounding so funny, dariya safwan yayi tare dacewa "Me too..dole sai nayi for the 3rd time..kafin turawan nan suzo su fara aiki..." Yafada yana relaxing, "Kasan Wallahi inda San Kama yarinya da ta kusa tonamin asiri jiya da ita zanyi sacrificing..." Idanuwa safwan ya zaro tare dacewa "Mai dollars what happened..." Ya tambayeshi sounding so tensed yaji tonan asiri, "Kawai fa Ina zuwa gidan wani uncle Dina da abba ya matsa min in je in gaido sai wannan yarinya ta dinga ihu Wai aljanu,.,she was trying to fight me...sai cewa take maye maye maye...could you believe that?.." Ya tambayeshi "Subhanallah!!.." Safwan ya fada duk idanuwanshi waje, "This is unbelievable...you mean she called you maye?.." Ya fada cike da mamakin maganar Usman "Wallahi..da kyar aka kwaceni daga hannunta...ai Wallahi inda San iya kamata she's my next alert Wallahi..." "Mudai Allah ya tsaremu daga irin su...just imagine bringing one home for the night...da ba karamin matsala zaa samu ba..." Yafada cikin dariya, shima Usman dariya yayi, "haka itama asiya ta dinga kuka Wai am scaring her..zaneta nayi sai gashi ya shiga hankalinta...she don't misbehave anymore..." Ya fada cikin dariya again, hira suka sha da usman like never before, yana cikin wayar yaga call din rabia yaja tsoki ya cigaba da waya abinshi, sai da sukayi Mai isansu Sannan ya kashe wayar  ya ajiye. Inna kam Yanzu abun nema ya samu, she don't complain anymore, ko safwan da bai zuwa gaidata bai dameta ba, kullum cikin Chanza new dress take, Mai aiki ta dafa ta kawo taci ta bi lafiyar gado without thinking other wise, asiya ma Yanzu ta daina complaining, bawai ta daina Jin wannan tsoron ba  no kawai dai Don ya yarda da bai da yayanta yace Sannan tunda ta zauna gidan bata ga wani Abu da yakeyiMara kyau ba, so she's a little bit at home, Yanzu ta saki ranta Tana Jin dadin rayuwa, abinda da Mai kyauwun jiki tuni jikinta ya fara sauyawa saboda new way of life. Nana kam koda tazo wannan weekend ta like ta nace Wai zasuyi text Don haka dole a Barta ta zauna hostel for the weekends har su gama exam. Mahaifiyar ta rufe Ido tayi tace bata yarda ba. Kuka ta dingayi sosai har dad dinta ya shiga maganar,  yanda take kuka yasa dad dinta yiwa  mahaifiyar ta magana kan a Bari ta zauna hostel har tayi exams, goshi mahaifiyar ta dafa Tana cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...Yanzu barinta zakayi ta zauna a hostel har nan sa kusa sati 6?.." Tafada tana  kokarin fashewa da kuka, "Makam Dan Allah kar Kayi haka...kawai ya dinga dawowa gida,,,bai yuwa mu bar nana a school bamu San halin da take ciki ba..." Tafada cikin tsananin tashin hankali saboda hukuncin da mijinta ya yanke, tasan the world is a dangerous place, mahaifiyar nana Tana daga cikin iyaye that suke zaune cikin gida amma sun San abinda ke faruwa waje sabida wayoyin hannunsu, tasan yanda yanmata ke lalacewa a sanadaiyar karatu ko kawayen banza, shiyasa in the first place bata so nana ta zauna a hostel ba amma ta like har mahaifin ta ya amince now kuma tanason ta Daina zuwa gida har sai da ta gama jarabawa, "Ai zamu iya zuwa ganinta duk sanda kika bukata..." Mahaifin ta yafada cikin calm voice kasancewan babu ruwanshi he's a gentleman that always wants to give he's family the best, "Amma malam in munje minti nawa zamuyi?.. Nidai Wallahi aa...kawai ya dinga zuwa gjda duk weekend..." Ta fada atakaice, babu abinda ke tashi sai kukan nana, kawai she's seeing wannan kudin da big mama tayi mata magana, she wants that luxury life, she's ready to do anything for the luxury, "Wai mama baki yarda Dani ba?.. Me kike tunanin zanyi?.. Wallahi karatu nakeson in maida hankalina inyi...inason results Dina ya fi na yaya kyau..." Tafada kaman da gaske, "Dalla rufemin baki..ke daman Kin dauki gidan nan kaman kurkuku...ni Kaina ba damuwa kukayi Dani ba...nana yanmata da daman wayanda suka San ciwon kansu basu yarda su zauna inda babu mahaifiyar su na kwana daya...amma ke kirikiri kike nunamin bakisona...kirikiri kike guduna...kike nunamin baki kaunar zama dani..nana me nayi maki?.." Ta fada Tana fashewa da kuka saboda zafin da take ji cikin zuciyar ta, "Nana me nayi maki?..why did you hate staying with me..." Tafada cikin matsanacin kuka, "Haba meye haka?.. Sai ki kama kuka kaman wata karamar yarinya?.." Mahaifin nana ta fada mata Tana kallon yanda take zubar hawaye, "Wallahi malam bazaka gane bane..bazaka gane yanda nake ji cikin zuciya ta ba...nana is my flesh and blood...daga jikina ta fito...Ina bakin cikin da bata kaunar zama inuwa daya Dani....I know she don't like me..,yar gidan safiya data samu admission a bauchi cewa tayi bata zuwa...amma ga nana just in same town bata son zuwa ganina during weekend...Wallahi malam da takaici..." Tafada Tana kuka sosai, nana kallonta tayi da innocent face dinta Tana tunanin "Ki gama kukanki ki barni in zauna hostel..,kukan ki bai hananinkomai...." Ta fada cikin ranta, duk kukan da mahaifiyar ta takeyi baisa tayi step back ba, duk Wanda Allah ya yankawa kazar wahala sai ya tsigeta tas, "Wallahi mama karatu zanyi....I want to have first class...I want you to be proud..." Tafada cikin kuka, mahaifin nana ya rasa ya zaiyi ganin matarshi na kuka "Kinsan wannan kukan da kuke tamkar kina tsine mata né...ba'a son hawayen uwa kan da..ajiyan zuciyarki kawai yana iya bata mata rayuwa balle kuka...ki kwantar da hankalinki...duk uwa Tana kaunar yarta so I know you mean good...but ta zauna a hostel din....in munga results dinta baiyi ba sai mu maidata gjda complete..." Inji mahaifin ta, kallon nana yayi yace "Kindai ji Abunda na fada maki...Wallahi na samu labarin kina misbehaving Wallahi kin gama karatun gaba daya...aure zaayi maki...Don haka the ball is in your cut...." Yafada atakaice, maman nana ba haka taso ba, ita kawai taso kar a Barta ta dinga weekend hostel tayi a gida, amma tunda mijinta yayi magana ta Mike without saying another word, har lokacin she's still crying her heart hurts like crazy, compound ta koma ta zauna tayi tagumi, nana fitowa tayi daga dakin abbanta face dinta kaman ba itace take kuka few minutes back ba, she looks so happy, "Allah na gani Ina kokari na...Allah ka kalli zuciya ta...am trying..." Mahaifiyar ta tafada da karfi,, da sauri nana ta shige daki Tana girgiza chest dinta in ko a jikina, daman wasu yaran haka suke, suna iya nuna maka they're loyal amma a bayan idonka Allah kadai yasan abinda sukeyi, wasu kuma har gaban naka babu ruwan su they misbehave anyhow, they don't care what a mother feels when she's hurt, duk Dan da bai farantawa iyaye will never find happiness, ko da sun samu happiness din bai taba lasting, amma in har kika farantawa iyayenka komin kankantar abu zaiyi maka albarka, so children be wise and be obedient, wata rana sai labari, at time ki bakayi aureba da akwai mutuwa so don't take your mothers as enemies, they're the only person that will love you from the buttom of their hearts. Fatima the more days na shiga kwana kin cikin the more laulayi da karuwa, Yanzu fever na yawan damunta sosai amma bata fadawa kowa, ahaka zata kwanta ya rufe kanta har Allah yasa ta samu sauki, sai ramewa take sabida zazzabin dare, yau bayan kanan habib sunyi Tuwo suka kawo daki, Fatima dake zaune kusa da mamanmu dake Jan jasbaha tayi saurin mikewa tayi waje da gudu, ko compound bata Kai ba ta saki amai, mikewa mamanmu tayi tabi bayanta Tana cewa "Wannan aman yayi yawa...kodai a kaiki asibiti..." Tafada Tana shafa bayanta, da sauri Fatima ta girgiza Kai saboda tsoron magani da allura, sai da tayi aman Mai isanta Sannan ta Mike Tana nishi, gwoggo kallonta tayi zatayi magana Sai kuma tayi shuru, daki suka koma mamanmu ta debo mata ruwa Don Tasha ta girgiza mata Kai "Bakina babu dadi..." Tafada kaman zatayi kuka, dawowa mamanmu tayi ta zauna kusa daita tare da dafa goshi ta taji da zafi sosai, "Kodai muje asibiti..." Mamanmu ta sake fada mata, da sauri tace "Aa...banso..." Tafada tears na taruwa idonta, kawai bata Jin dadin rayuwarta, wani Abu ke damunta Wanda takeji kaman ta rabu da wannan abun, ta rasa abinda ke mata dadi. "Kince bakiso tunda baki da lafiya...kawai ki shirya...sai kuje kudawo..." Mamanmu tafada mata atakaice, ahankali Fatima ta Mike ta fita daga dakin, daya daga cikin sisters din habib mamanmu ta Kira Ta fada mata ta shirya ta raka Fatima hospital, ko kadan batasan she's pregnant ba, bayan kaman minti biyar Fatima ta fito da hijab sai tafiya take kaman zata fadi kasa, itama sister habib ta shirya suka fito Don fadawa gwaggwo, "Ina zaku!.." Ta tambayesu, nan suka fada mata, "Ku koma ciki...." Gwoggo ta umarcesu atakaice, cikin farin ciki Fatima ta koma ciki mikewa tayi ta dauki sandarta ta shiga dakin mamanmu Tana cewa "Wai ke Yanzu birnine ya shigeki da daga samun cikin Fatima zaa fara zarya asibiti?.." Gwaggwo ta fada mata, idanuwa Mamanmu ta zaro hawaye na taruwa tace "Gwaggwo bam gane ba...waye Mai ciki?.." Ta fada sounding so surprised, goshi gwaggwo ta dafa Sannan tace "Yanzu kaman ke baki gane Mai laulayi?... Allah ya sauwake maki..." Tafada atakaice tare da Barin dakin, ahankali mamanmu ta dafa chest dinta tana cewa "Ikon Allah..." Tafada idanuwanta waje daya, "Fatima ciki gareta?.." Ta tambayi kanta da karfi, "Way yo Allah na modibbo..." Ta rushe da kuka da karfi, "Modibbo..." Ta sake fada while crying out loud, kuka ta dingayi sosai kaman Yanzu habib ya samu matsala, daman ta saba kukan time to time Don haka babu Wanda ya rarrasheta, sai da tayi kukan ya isheta Sannan ya Mike ta shiga wajen Fatima dake kwance lullube da daya daga cikin zaninta, bakin gado ta zauna ita kuma Fatima tayi kokarin zama, "Kwanta abinki..." Mamanmu ta fada mata, komawa tayi ta kwanta Cikin kasala, "Me kike son cin?.." Ta tambayeta cikin kulawa, "Ba komai..." Ta amsa mata ahankali, mamanmu kura mata Ido tayi Tana mamakin wannan abun, sai Yanzu ya gane in Rabo ya rantse nobody should try and stand in the way. "Dan Allah ki fadi Abinda kikeso, daga yau kome kikeso ki fadamin kinji kou..." "Tou mamanmu..." Fatima ta amsa mata, "Yanzu fadamin Abunda kikeso.." "Bakina babu dadi...ban iya cin komai,.." Tafada cikin sanyinmurya, "Tou Bari a sayo maki kaza ayi maki ferfesu Mai yaji,,,zakiji dadin bakinki..." Mamanmu ta fada Tana mikewa, Fatima dai bata ce komai ba, she wonders why mamanmu take mata haka Yanzu alhalin itace kullum sai tayi forcing dinta taci abinci amma yau kuma ta dawo petting  dinta, Rabia tayi text an fada mata she's few weeks pregnant, tun nan ta fara kuka Sosai, hankalinta ya mugun tashi, just few months ago she's a decent girl that ko kallon idon manya batayi, her life was so perfect that Tana ganin kyamar rayuwar wasu, in taga small dispicable attitude sai tayi magana, she always gossip about kawayen da suke da wata matsala ko samari da yawa ko wayanda suke maganar kawaye, gani take rayuwar su is bad, she have the most perfect life before safwan yazo rayuwarta before he unlock the real her, after all her good manner da kuma gulmar kawaye amma yau sai gata da the worst among them all, she's pregnant with a bastard, goshi ta ta dafa Tana kuka sosai, Doctor dake zaune sai kallon ta kawai yake, hannu yayi folding kan table yana kallon yanda beautiful girl ke kukan samun ciki, "Wai akayi né hajiya..go home and break the good news to your husband..." Doctor din ya fada hoping to hear what she's crying about, kuka tacigaba dayi har sai da tayi Mai isanta Sannan tace "Bani da aure..." Tafada cikin kuka, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Handsome Doctor din ya fada, volume din kuka  rabia a ta Kara Tana cewa "Na shiga uku...na shiga uku..my father..." Ta fada cikin matsanacin kuka, "Pls calm down...wannan abun na faruwa always..." Da sauri rabia ta fara girgiza Kai Tana cewa "Not like this one...my own is different...wani né yayi min hakan...." Ta fada cikin tashin hankali "Naki is not different my dear...it happens always...ki dauki kaddara...ki dauki hakuri..." Doctor din da bazai wuce age mate dinsu safwan ba ya fada mata in a calm voice, ,"Doctor don't you understand?.. Am not suppose to be pregnant....mutuwa zanyi...kasheni baban mu zaiyi...wayyo na shiga uku.." Tafada cikin kuka, ajiyan zuciya Doctor din ya sauke yana kallon ta, Yanzu shi such cases ba wani Abu bane wajen shi, yasha ganin classy yanmata Ana kawo su Wai ya zubda masu ciki, shi kuma bai hakan, kawai Abinda je bashi mamaki is why suke farawa in the first place, Cikin yanmata daya gani wannan ta gabanshi ta fi bashi tausayi sabida she regrets what she did, amma sauran ko a jikinsu sai suce in bakayi da akwai million places da akeyi, sai su fita  hankalinsu kwance. "Now call him...ki fada mashi you're pregnant..." Doctor din ya fada cikin sanyinmurya, kaman mahauciya rabia ta bude bag dinta ta ture yan dubu dubu da safwan ya bata gefe guda ta fiddo iPhone x da safwan ya saya mata a Spain tayi dailing number dinshi, ji tayi busy ta cigaba da dailing har saida taji ya kashe wayar gaba daya, "Ya kashe wayar..." Ta fada looking so pitiful, ajiyan zuciya Doctor din ya saki tare da lumshe idanuwa, "Ki kwantar da hankalinki...go home..kiyiwa iyayen ki magana..." Idanuwa ta zaro cikin tashin hankali Tana cewa "What am I going to tell them...na shiga uku..." "Dear our parents are the people that will still accommodate us despite our misfortunes...they will still hug us and forgive us...Don haka go home to them..." Yafada mata sounding so calm, ahankali ta maida wayar cikin bag dinta ta Mike, tissue ya tura gabanta "Clean your beautiful face..." Yafada mata , tissue ta zara ta goge face dinta still hawaye na zuba, juyawa tayi har ta Kai bakin kofa yace "Excuse me..." Yafada yana mikewa, card ya dauko ya taka zuwa inda take tsaye, "This is my card,,,if you need anything call me..." Yafada mata, amsa tayi tare da godiya ta fice zuwa reception inda ta ajiye bag dinta ta hau taxi zuwa gida. Kuyi hakuri kan suhail, Insha Allah he's our next star a next novel in muna da rai da lafiya.27💚💙💜❤💛 Sirrin wasu gayun 💚💛💜💙❤ ® zuwairat (ummumaryam) 2⃣7⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me. Safwan kam bai Kara bi ta kan wayarshi ba bacci ya dauke shi, bai farka ba sai bayan sallah ishai, wani wanka ya sake ya shirya cikin crazy outfit ya fito, babu abinda ke tashi sai kamshin turare Mai tsada, bai kalli ko part din su Inna ba ya nufi inda motar shi ke tsaye, daga chan cikin part din Inna asiya dake zaune bakin Window Tana kallon shi, "Inna yaya Ya dawo?.." Ta fada da sauri, "Ya dawo ?.." Ta sake tambayan ta, "Eh gashi chan zai fita?.." Ta fada idanuwanta kan safwan, "Lallai am wanna yaron...Yanzu sati kusan nawa bai gidan nan shine kuma Yanzu ya dawo ban isa yazo ya gaisheni ba?.." Ta fada sounding a little bit angry, "Hmmm Inna kije kiyi mashi magana...fita zaiyi..har ya bude Kofar motarshi..." Tafada Tana kallon safwan,, ahankali Inna ta Mike ta fita sanye da doguwar rigar da sai kyalli take sabida hasken gloves, Tana fita safwan ya shiga motar har ya juya zai fita, yana ganinta yayi saurin daure fuska tare da horn Don a bude mashi gate, "Safwan..." Ta kwala mashi Kira, yana kallonta ya zuge glass din motar, maigadi ya bude mashi gate ya nufi gate, kallonta yayi ya watsa mata wani iri kallo da ita kanta batasan maanar shi ba, ficewa yayi maigadi ya maida gate ya rufe, Inna Dora hannu tayi kan chest dinta bakinta bude, tunda tazo gidan bata taba ganin yayi wani Abu da ya tsaya mata a rai kaman na yau ba, ko Mai aiki ba'a treating the way he just treated her, yana kallonta ya fice "Kodai ban gane ni bace..." Tafada Tana juyawa, "Kai bai gane ni bace...inda ya gane ni da bazai taba yin hakan ba...ai duniya bata lalace hakan ba..." Tafada while going back to her apartment, asiya na zaune inda take Tana kallon what just happened, Inna na shiga ciki tace "Inna Wai ya aKayi né?.. Bai gani bane?.." Ta tambayeta, "Hmmm Ai kaman bai ganeni ba...Ina mashi magana ya fice..." Ta fada Tana zama, asiya kallon Inna that look a bit disturbed tayi cikin ranta Tana tunanin "Ai baki gan komai ba tukun, ba Don Ina cewa Ina Jin tsoron shi kikaje kika fada mashi har ya kusa kashe ni ba..,Ai ga irin ta nan..." Tafada cikin ranta, Inna tagumi tayi Tana girgiza kafa, Yanzu data nutsu take gane chanjin safwan, a da in zaiyi wata yar tafiya sai yazo ya durkusa gabanta yana fada mata zaiyi tafiya, ko kadan bata ganin laifinta na rashin jawoshi jikinta, kawai tunanin da take is Don yayi kudi yake néman wulakanta ta. Safwan na tuki yana tunanin mahaifiyar shi, "Ko me zata fadamin..." Yafada ahankali, "Oh safwan Ina kaje kwana biyu?.. Me kaje yowa?.. Me yasa Baka fada zaka tafi ba?..gaskiya safwan ka sauya sosai..." Yafada Sannan ya Kara da tsoki, "As if I care anymore...when I dare is gone...." Yafada atakaice. Cikin gari ya shiga ya  yana tuki ahankali looking for a lady to take home as usual, shi one thing da yakeyi is baijin yana gajiya da mace, he can be with a woman for a whole night and still jump to another the following day, kawai he's libido is so high, kuma yana tunanin it's as a result of cultism din nan, yana tuki ahankali yana kalle kalle, "Wai Ina matan suke né..." Yafada while driving, "Ina yan evening show..." Ya sake tambayan kanshi,  ya Dan zagaya gari for almost an hour bai samu wata babe tsaye bakin titi da sunan jiran lift ba, daman haka suke cewa lift suke nema,  that's wayanda nasu bai giga ba, wasu kuma face to face suke nunawa cewa Maza suke jira. Ganin yau bai samu kowa ba yasa ya shiga cikin wata restaurant, ahankali ya taka zuwa wata empty seats ya zauna aka kawo mashi menu kasancewan babban wajene, yarinyar da ta kawo mashi menu Christian ce sabida sanye take da mini skirt sai rigar da aka rubuta sunan restaurant din jiki, chest dinta ya kalla while she's walking down to him, already yaga heart dinta da komai na jikinta,  sake daga Kai yayi ya kalleta Sannan yace "Pls can I have a word with you..." Yafada yana kallon chest dinta ko blinking baiyi kaman maye, "Ok..." Tafada Tana gyara tsyuwarta, "How much will it take to have the whole you in my bed for a complete night..." Yafada Kai tsaye, yarinyar kallon shi tayi from  head to toe Sannan tace "Am not a whore..." Ta fada atakaice Tana kokarin juyawa, "Sorry dear..." Yafada yana fiddo bundle din 1k guda biyar ya ajiye agaban shi Sannan yace "Pls sorry..but it's worth this..." Ya fada yana nuna kudin, yarinyar juyowa tayi ta zaro idanuwa tare dacewa "Do you want to use me for ritual?.." Ta tambayeshi Kai tsaye, dariya yayi yace "Nope..you just look expensive...I can give more..." Yafada yana sake zaro wani kudin, yarinyar kasa magana tayi Tana kallon kudin dake walk iya cikin duhu, yana kallon tunanin da take, she's thinking either to take it or leave it, shi kuma relaxing yayi yana kallon ta, "I colors by 9.." Ta fada voice dinta na rawa, agogon hannunshi ya kalla Sannan yace "It's 8 minutes to nine..,I will eat..before then you're through..." Yafada mata, murmushi ta saki.   Tace "What will you eat..." Ta tambayeshi, "Anything..." Yafada sounding so calm. Bata Kara cewa komai ba ta juya ta dauko roasted garlic chicken da Kayan sha. Karfe Tara da yan mintuna ya gama while ita yarinyar already Tana waje Tana jiranshi, fitowa yayi ya bude mata mota ya shiga shima ya shiga suka Kama hanyar gida, shi har yau Allah Allah yake ya hadu da hadu yar da zai bawa kudi bata amsa ba, she will surely be the luckiest among all, duk yanda yarinya is classic data ga kudi shikenan, goma saura ya isa gida Mai gadi ya bude gate. Har lokacin asiya Tana zaune Tana kallo ita kuma Inna Tana kwance kan kujera har bacci ya fara dauketa, Tana Jin an bude kofa tayi saurin duba waje, motar safwan ta gani, few seconds later taga ya fito da wata yarinya in mini skirt "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..." Tafada Tana cewa "Inna..Inna..,Inna,,tashi..Inna...ga yaya safwan....yaya safwan nan ya shigo da wata..." Tafada cikin tsananin tashin hankali Tana taba kafar Inna, a gigice Inna ta farka asiya ta sake cewa "Inna kalli yaya safwan..Wallahi da wata ya shigo gidan.l,na shiga uku Inna..." Asiya ta fada Tana kokarin fashewa da kuka, afirgice Inna ta Kai bakin window taga safwan rike da waist din yarinya suna shiga falonshi, jikin ba kwari Inna ta zame ta zauna kasa Tana salati "Me nake gani haka..." Tafada voice dinta na rawa, safwan kam yasan they're watching amma it makes him happy, haka suka shiga ya aikata yar mutane har 4 na asuba ya tadata ya umarceta ta tashi zai ajiye ta, she was surprised saboda 4am né, wanka safwan ya shiga ya dauko phone dinshi ya kunna, pants da handkerchief yayi arranging cikin yar karamar bag, har da na yarinya daya kawo, Tana gama shiryawa taga babu pant, "Ina pant dina..." Ta tambayeshi Kai tsaye, kallon banza ya watsa mata Yana combing kanshi yace "You're asking me?..you're not serious...come on get your second hand body out of my house..." Ya daka mata tsawa, "You think am going without my pant?.. You think I don't know what people do with ladies pant?..am not going anywhere until I find my pant..." Tafada Tana zare mashi idanuwa, dauketa yayi da Mari yana cewa Are you calling me pant thief..." Yafada yana shakareta, da sauri ya girgiza mashi Kai, wullata yayi baya yace "I will be waiting out..." Yafada yana fita da bag din hannunshi, da kyar yarinyar ta Mike ta bishi suka fita, asiya da Inna  kam babu Wanda yayi bacci cikinsu, sai wajen karfe biyu na  dare bacci yayi gaba dasu, Don haka basu San lokacin da safwan ya fita ba, ajiye yarinyar yayi suka hadu da usman daidai inda alhaji idris yace su jirashi, karfe six saura yazo ya daukesu inda safwan da usman suka samu wani waje sukayi  parking motarsu. Rabia kam cikin kuka ta isa gidan bata ga tashin hankali ba saida taga mahaifin ta kwance rai hannun Allah, Ana bude gate Mai gadi ya Kira sunanta da karfi Wanda yasa alhaj Ibrahim bude Ido, ya rame sosai ya sauya daga kamanninshi, rabia da idanuwanta suka kumbura kaman wacce ta shekara Tana kuka ta shiga dakin inda duk family dinta suke, juyowa sukayi mahaifiyar ta ta Mike ta nufeta ta ware two hands dinta ta dinga dukanta, "Allah ya tsine maki rabia..rabia nayi Dana sanin haihuwarki...rabia Allah yaisa tsakanina dake...Allah yaisa..." Mahaifiyar ta tafada cikin tsananin kuka, ahankali alhaji Ibrahim that ciwon zuciya na néman aikawa lahira  mika mata hannu, ciki rawar jiki ta je wajenshi not minding dukan da mom dinta ke mata, hannunshi ta Kama yace "Rabia..." Ya kirata da kyar, "Na yafe maki..." Yafada cikin muryar daya sa ta Kara wani sabon kuka, "Wallahi dad ba laifina bane...Kayi hakuri...kuyi hakur...na zama abun kunya...kuyi hakuri..." Tafada cikin tsananin kuka, hannunta ya rike gam yace "Ba komai rabia...naki jarabawa kenan..mamu jarabawan kenan...tunda Allah   Kin dawo...Dan Allah Ina rokanki...kar ki Kara..." Ya fada mata, cikin kuka ta daga mashi Kai, tasan if she says she's pregnant zai iya kasheshi, "Ban karawa..."tafada still crying like a baby, ahankali alhaji Ibrahim ya kalli mahaifiyar ta yace "Kema ki yafe mata..." Yafada gwanin ban tausayi, shuru tayi ta cigaba da kukanta cikin bacin rai, zamewa tayi ta shiga dakinta ta kulle kanta ta dinga kuka while trying safwan number amma bai shiga, har karfe biyun dare layinshi bai shiga, sai wajen asuba bacci ya dauketa. Nana kam Tana dawowa hostel bata wuce dakinta ba ta shiga dakin big mama da gudu, Tana shiga tace "Anty finally...I succeed...I wont go  back home sai anyi exam..." Tafada cikin farin ciki har da jumping, idanuwa big mama zaro ta Mike tsaye looking so happy tace "Oh,.,baby you make so happy today...dole in baki kyauta Yanzun nan..." Tafada Tana juyawa, bag dinta ta dauko ta bude ta zari 10k ta mika mata, "Gasu ki kashe alla yau Din nan..." Idanuwa nana ta zaro tace "All?.." Ta tambayeta cikin excitement, "Yes all...ai you have make me happy.,you have showed me you're equal to the task...so dole in gode maki..,dole in nuna maki appreciation Dina..." Tafada Tana girgiza boobs dinta, tsalle nana ta daka cikin Farin ciki, kallonta  big mama tayi tace "Pls sweetheart stop jumping sabida wannan chicken change...you're now automatically rich...Don haka better learn how to spend..." Tafada mata, ko kadan nana bata tambayeta which work ba, Sannan deep down she knows big mama zubin karuwai gareta but daman ita she loves classy things Don haka she don't care, "Wannan weekend din gidana zan kaiki kiga what big girls are about..." Big mama ta fada mata, tsalle kawai nana take Tana Jin dadin rayuwar ta, ko kasan bata tunawa da mahaifiyar ta data bari cikin hawaye, Don sanda ta fiddo bag dinta sai na mahaifiyar ta tace "Pls nana...ki dinga leka gida.." Ta amsa mata da tou amma deep down sai tace "Ba sai kin ganni ba?.. Allah ya rabani da gidan wahala..." Tadata cikin ranta as she was going out, juyawa tayi ta kallo mom dinta Tana tunanin "Ai dole tayi hawaye house girl will be gone for many weeks....." Tafada cikin ranta, ko kadan batayi tunanin her mom is crying because of love and affection ba, kawai she's thinking Tana kuka né sabida babu Mai taimaka mata da aikin gida. A hospital kam duk wand yaga alhaji bello yasan he's in big tashin Hankali, sai up and down yake yana. Zarya a corridor, duk Doctor daya gani sai ya tambayeshi ya yaron yake sai ace har Yanzu basu gama aiki ba,  yana nan tsaye har kusan 3 hours har abokinshi ya tafi gida ya dawo shi yana nan, ya zauna for one minute ya Mike haka ya dingayi har kusan 3 o'clock, tunawa yayi da matarshi yayi tunanin she wil be thinking yana katsina, waya ya fiddo ya fada mata abinda yafaru that yana hospital tun wajen 11:30am, salati tayi saboda Jin voice din mijinta. Wani Doctor né ya fito yana cire glasses dake face dinshi, da sauri alhaji bello ya nufi inda yake yana cewa "Pls tell me some good news.." Yafada yana zufa, ahankali Mutumin yace "Alhaji calm down...abun né sai ahankali...yana da head injury so dole a kula kar jini ya hade da brain..we're trying our best...,". Yafada cikin respect, "What are he's chances ?.." Alhaji bello ya tambayeshi, "He will be alright...but..." Sai kuma yayi shuru, "But what?.." Ya tambayeshi idanuwanshi waje, "Sir let's go to my office..." Yafada mashi, babu musu alhaji bello ya bishi har office din zama Doctor yayi Sannan ya fara cewa "There's something we found out..part from the car accident..da akwai abinda ya taba samun Brain dinshi...cikin kanshi kaman an taba buga mashi Abu...so wannan abun yayi sanadiyar haukacewarshi...amma during the surgery Allah ya bamu ikon rectifying wannan vein daya samu matsala..." Yafada ahankali, idanuwa alhaj bello ya zaro yana cewa "You mean if he wakes up he won't be a mad man anymore?.." Ya tambayeshi sounding so surprised, ahankali Doctor ya daga mashi Kai tare dacewa "Insha Allah...I am hoping so... " "Ikon Allah...wannan is surprising..." Alhaji bello Yafada sounding out of words, "Yes sir,,,Allah né da ikonsa...am sure it's because of this that Allah made him run into your car?.. Kuma the guy was lucky it was you ..Don wasu da dama won't do anything..." Doctor din ya fada cikin yabawa alhaji bello, shi kam alhaji bello har lokacin bai bar mamakin abinda Doctor yace ba, he's so happy he brings an end to someone's suffering, babu abinda yake cewa sai alhamdulillah, karfi hudu da yan mintuna matarshi da mufida sai dansu suka shigo hospital din da makeken food warmer, mufida rungume sad dinta tayi ta fara kuka ganin yanda ya rame lokaci guda Abunka da Wanda baison tashin hankali, rarrashi ta ya shiga yi "Daddy how is he?.." Ta tambayeshi cikin kuka, "He will be alright..." Ya amsa mata, "Allah ya bashi lafiya daddy..." Wanta ya fada mashi, amen ya amsa kawai, hajiya kallon shi tayi tace "Alhaji muje dakin Doctor kaci abinci..." Tafada mashi, ahankali ya girgiza mata Kai tare dacewa "Right now ko ruwa ban iya sha...naga tashin hankali né yau...the poor mad man was so hurt..." Yafada cikin damuwa, "Oh mahaukci né?.." Hajiya ta tambayeshi full of surprise, "Yes..." Ya amsa mata, mufida lumshe  idanuwa tayi feeling so proud to have such a perfect person as her father, "But Doctor yace an gano inda asalin abinda ya haukatashi yake..so an gyara..." "Wow dad...alhamdulillah..." Inji yayan mufida, itama mufida dadi taji, itadai hajiya kawai tanason mijinta ya Dan ci abinci sabida yanda ya rame is so scary. A kauye kuma mamanmu da kanta ta dafawa Fatima kaza da daddwa da Kayan yaji Sai kuma enough pepper, luckily Fatima taci kuma batayi amai ba, Tana gama ci mamanmu tasa aka Kai mata ruwa cikin bathroom tayi wanka Sannan ta kwanta, haka mamanmu ta zauna Tana kallon ta, kawai she's feeling so weird a jikinta which she don't know why, kawai sai ta danganta abinda take ji da cikin Fatima, kawai she's thinking labarin cikin Fatima ke sata Jin wani irin, not knowing it's because of her son that's lying in somewhere strange, ahankali ta Mike ta fita while praying in her heart. Ita daman kaman prayer is her best hubby, any slightest Abu sai adua, it's because of her prayer har aka gano abinda akayiwa danta spiritually, so many people don't heal in akayi masu Abu spiritually sabida babu Mai gani sai Allah, Amman due to prayers din mamanmu su Doctor na ganin kan habib suka ga wannan hitted vein dake cikin kanshi. Rabia bata farka ba dai karfe kusan 10am, Tana mikew tashiga bathroom da gudu ta fara amai, dayake ita kadaice dakin  ta babu Wanda yasan halin da take ciki, sai sa tayi amanta ta gani Sannan ta fito holding walls,  a gajiye ta shiga dakin ya kwanta kan gado sai nishi take, hawaye né ya fito yana shiga kunnenta sabida kwanciya datayi, ahankali ta dauki wayar ta tayi dailing number safwan, luckily this time ya shiga. As usual safwan na baya sai gefe daya bag dinshi dake dauke da pants da hankerchiref,  wayarshi né ya dau Kara ya dauko ya duba yana ganin rabia ya saki tsoki har alhaji idris ya kalleshi ta mirror, ajiye wayar yayi har ta gama ringing, still Kira akayi this time yayi picking yana cewa "Uwar me na saya hannunki ban biya ba kike  damu na haka?.." Ya fada sounding so tensed, alhaji idris kallon shi yayi yace "Shege matsiyaci.." Cikin ranshi, ajiye wayar safwan yayi gefe daya ya kalleshi tare dacewa "I heard that..." Yafadawa alhaji idris, idanuwa alhaj idris ya zaro not believing what he heard "What..." Ya tambayeshi Kai tsaye, rabia sai kuka take kan waya shi kuma yace "You said shege matsiyaci...ko nayi karya?.." Safwan ya tambayeshi sounding so tough, kallonshi alhaji idris yayi yace "Tofa..." Bai Kara magana ba, sai lokacin safwan ya maida waya kunneshi, yaji rabia sai kuka take cikin gajiya da kasala, sai lokacin ya tuna jiya a hospital ya ajiyeta, Sam ya mance, "Why kike kuke,,,sorry na mance ban tambayeki jikin ba...what did the Doctor say was wrong with you..." Ya tambayeta cikin kulawa Don Sam baiga cikin ba because he didn't check her out, kuka ta cigaba dayi ta kasa magana, safwan relaxing yayi yana sauraron ta, Jin kukan yaki zuwa karshe yasa yace "kodai in ajiye wayar sai kin gama kuka?.." Ya tambayeta, "Aa..." Tafada cikin kuka, "Now tell me meye matsalar ki...you know am capable...am limitless.." Yafada yana dariya, kuka rabia ta dingayi for a moment Sannan tace "Doctor yace..." Sai kuma tayi shuru ta cigaba dankuam safwan ji yayi she's annoying him , kawai sai ya kashe wayar ya ajiye, bayan kaman minti biyar ta sake kira, picking yayi yace "Ke if you don't want to talk get of my phone..kar ki sake kirana..." Yafada cikin matsanacin fada, "Zan fada..." Tafada cikin kuka, "Wai wait hiv gareki?.." Ya tambayeta yana zaro idanuwa, dariya usman yayi yana cewa "Shege limitless..Baka da sauki..." Usman ya fada yana dariya, alhaji idris kam shuru yayi yana sauraron su, shidai yasan duk babu Wanda bai Haifa ba, kawai dai ya saka su a hanya né, and he's regretting it tun ba'a je koina ba, especially kan safwan, "Doctor yace am pregnant?.."tafada cikin matsanacin kuka, "Iyyye...banji ba..." Ya fada dukda he heard her clean clear, , "Am pregnant..." Ta sake fada mashi "For?.." Ya tambayeta hankalinshi kwance, "Wayyo Allah na...ni ka ke wa wannan tambayan..." Bata karasa ba yace ,"ke Dalla rufemin baki...banason long story..I said for who?.." Ya sake fada kaman he's interrogating he's sister and not the girl he have been sleeping with. "Wallahi ban San kowaba sai Kai..." "Come on keep quiet my friend...ke am busy zan kira anjuma..don't call until I do...am I clear..." Ya fada hankalinshi kwance, bai jira amsarta ba ya katse wayar tare da kashewa completely, sake kallon shi usman yayi yace Wai menene..." Ya tambayeshi, "Hmmm don't mind that stupid girl rabia..zataci ubanta né..." "hmmm " Usman yafada,  shuru né ya Dan biyo baya Sannan alhaji idris yace "Wai ka Kira wannan Dana Baka number dinta?.." Ya tambayeshi, "Waye?.." Safwan ya tambayeshi sounding angry Don har lokacin bai mance zagin dayayi  mashi ba, "Wannan big mama Dana fada maka.." Ya amsa mashi sounding friendly don hausawa sunce fadar dayafi karfinka ka maidashi wasa, "I called her once..bata daga ba..so ban Kara kiranta ba..." Yafada atakaice, "Ayya...try calling her...Wallahi ko na miji kake bukata zata kawo maka ..saidai ta iya charging..and don't temper with her girls Don she will come back for more..."  Alhaji idris ya fada mashi, baki safwan ya tabe Sannan yace "Bata samu Wanda yayi maganin ta bane,,shiyasa..." Ya amsa mashi, dariya alhaji idris yayi Sannan yace "Ai komai kuma nada limits..." Bai karasa ba safwan yace "Am limitless...", "Hmmm haka né..amma Ai in ka cinye uwar kaza wa zai yi maka Kwai?.." Alhaj idris yafada mashi "Ai kaza bai karewa a kasuwa...it's always available...in short ni Yanzu dana dawo I will contact her...oh na mance..." Yafada daya tuna da Aisha cousin sister dinshi Don itace next target dinshi, "Wai wacece kuke magana duk kun barni a duhu..." Inji usman "wata banza ce wai ita big mama..." Safwan ya amsa mashi "Ni Dan Allah ka bani number dinta kilan ni tayi min...ba sai ta nemo wata ba.." Yafada yana dariya, "Kam kanajin big mama..ai kilan ta Kai 50.." Inji safwan, dariya alhii idris yayi Sannan yace "She's young...kawai dai Tana da jikine..shiyasa muke ce mata big mama..." Ya amsa mashi, "How young..." Usman ya tambayeshi, "Yanzu Tana 30s dinta..." "To Wallahi na Kama ta.,she's mine Wallahi..." Usman yafada, "kaje kaji dashi..." Safwan ya amsa mashi, ahaka dai suka dinga hira this time alhaji idris saukowa yayi sukayi hirar tare dashi ba kaman da that he's feeling big ba. Already yasan safwan is above him so dole ya sauko, kaman yanda suka saba suka sauka a hotel waiting for the next day. Thanks28💚💙💜💛❤️ Sirrin wasu gayun 💚💛💜💙❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣8️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me... Anty thank you...can't thank you enough. Sai dai ince Allah ya biyaki da alkhairinsa. Bayan ya kwnata yana jiran tomorrow morning sai ya tuna da rabia, maganar pregnancy, shuru yayi thinking for a while, yasan confirm wannan cikin is he's amma ya zaayi ya amshi cikin shege, komawa yayi ya zauna ya lumshe idanuwa yana cewa "Am so messed up..." Yafadawa kanshi, "Life is not going as planned at all...kwata kwata rayuwa batayi min adalci ba...subhanallah..." Yafada yana shafa kanshi through and flow, he's so angry right now, wayarshi ya Dauka ya kunna Don tun wannan safen daya kashe bai kara kunnawa ba, yasan no body will call him for important issue, no family will call suji ya yake ko kuma yanda yake asalima su Inna daya sawa kowa waya basu da number dinshi Don haka yasan nobody will call, bayan wayar ta gama booting yayi dailing number rabia, deeply inside he's happy to what happened to rabia saboda ubanta deserves more, ko kadan bai wani Jin remorse ko tausayinta, sai da wayar ta kusa tsinkewa tayi piçking da alaman she's sleeping kasancewan it's late, "Wai dazun me kike cewa?.." Ya tambayeta Kai tsaye, kuka yaji ya farayi, "Ke Wallahi Ina maki magana kika kuka zaki ci ubanki..am asking you a question and you're replying me with cry.." Yafada sounding so tensed, "Ciki né Dani..,doctor yace Ina da ciki...! Tafada cikin gajiya, "Well who's responsible..." Ya tambayeta Kai tsaye, "Kaine...kasn ban San kowa ba sai Kai..pls why are you asking me such questions..." Tafada cikin kuka, "Ya zaayi insan ni kadai kika sani...nasan maybe your libido have sent you to another man?.. " "Wallahi aa...ban San kowa ba sai Kai...Wallahi believe me..." Tafada cikin kuka sosai da ya kamata safwan yaji ya tausaya mata sabida yanda take kuka Tana hadawa da nishi da alaman she's so tired "Wai da kike cewa am responsible kin dai San am not marrying you kou?.." Ya tambayeta, shuru tayi Tana kuka, "Tou Don haka kawai abort the pregnancy.....ki zubda shi..amma sure you have some money with you...kije ki zubar da cikin ..in kuma bazaki zubar ba don't contact me about the pregnancy again..." Yafada atakaice, kuka tafarayi sosai Tana cewa "In na mutu fa..." Bai Bari ta karasa ba yace "Kwanar ki ya kare,,not my fault.." Ya fada hankalinshi kwance, "Wayyo Allah na...banyafe maka ba...you ruin my life...I curse the day I met you...I hate you...yanda ka wulakanta min rayuwa Allah ya wulakanta rayuwar ka Dana kannenka...dana yaran da zaka haifa in future,,,nagode nagode nagode..,don't worry zan kashe Kaina so ba zan Kara yi maka maganar ciki ba..." Tafada cikin matsanacin kuka, "Kin gama?.." Ya tambayeta "Na gama..." Ta amsa mashi atakaice sanna ta katse wayarta, ajiye wayar yayi ya kwanta yana tunanin words dinta, kawai sai yayi imagining ayiwa asiya haka yasan confirm sai ya kashe who ever is responsible, ji yayi jikinshi babu dadi, he feels so quilty, ahankali ya dauki wayarshi ya sake kiranta amma sai yaji switch off, ji yayi babu dadi, text ya rubuta kaman haka "Rabia am sorry...I will take responsibility for the pregnancy...relax...we will talk tomorrow about how to go about it..." Ya tura mata. Not knowing that bayan sun gama why da rabia she steps out of her room looking for something to kill herself with amma babu, poison ta dinga nema Tana duba inda suke ajiye insecticide dinsu amma babu, ahankali ta shiga kitchen Tana kuka ta dauko wuta ta saita daidai cikin amma ko kadan she don't have the guts to do it, tayi kokarin slaying wrist dinta amma ita kanta she's afraid of dying, ajiyewa tayi ahankali ta dinga kuka Tana nan tsaye a kitchen, babu kowa Don dare yayi sosai, "wayyo what a bad destiny..." Tafada cikin matsanacin kuka, inda zaa samu wani ya fada mata her beautiful life is going to be like this sai ta ce the person should think again, tasan all this is because  of her father, she's paying for the sins of her father tunda he says that to her several times, kawai she's happy she was able to stop him from hurting her sister , zama tayi  nan tasha kuka Sannan ta yanke shawaran zata koma hospital gobe ta nemi maganin kashe kanta wajen wannan Doctor din. Kawai she have given up on life, she don't want to live anymore, tasan a mutuwar ma she won't find rest sabida her golden life have become a mess. Alhaji bello da family  dinshi suna nan  hospital har zuwa ishai inda har lokacin habib da aka fiddo daga surgery room bai ko motsa ba, oxygen a hancinshi Sai kuma machinery dake reading heart beat dinshi, kanshi yasha bandage sosai da ko face dinshi ba a gani, the small part of he's face that is visible is swollen sosai, leg dinshi na hagu shima na daura da alaman da akwai ciwo wajen, alhaji bello sai kallon shi kawai yake ya rasa inda zai saka kanshi ya ji dadi yana ganin laifi shi né sabida in da bai fito zuwa katsina ba bazai samu such problems ba, hajiya really sai fada mashi take its met to be Don haka he shouldn't blame himself, har lokacin alhaji bello baici komai ba, matarshi tayi tayi har ta hakura, Rolex dake hannunshi ya kalla Sannan ya kalli matarshi yace "Ku tafi gida..." Bai karasa ba hajiya tace "Alhaji kaifa..." Ta tambayeshi sounding so disturbed, "Aa ku tafi...I can't go home now..." Yafada mata atakaice, kafa mufida ta buga kasa Sannan tace "Daddy no...mu tafi..,gobe mu dawo..pls..," tafada kaman zatayi mashi kuka "No darling ku tafi gida...how can I sleep when I have put someone into this mess..Allah kadai yasan how he's feeling...bai yuwa inje in kwanta cikin ac while someone is here like this...someone I cause the pain to...kawai ku tafi..." Ya fada kanshi kasa looking so worried, "Haba daddy..,don't worry yourself too much...wannan mutum will thank you if he wakes up sabida a sanadiyar abinda Kayi mashi zai samu lafiya...so pls it's destined to be..Kayi hakuri muje gida..first thing in the morning zan maidoka da Kaina..." Inji danshi namiji, "Kilan so yake wani matsala ya sameshi because of this,..many people in your status will not even look back..amma Kai daddy saboda good heart Dinka ko abinci ka kasa ci...Allah will reward you...shima in Allah yasa ya farka he will say you're a nice man...kawai muje gida,,doctors will take care of him..." Inji mufida, "Yanzu call me shehu..yazo ya tayashi kwana..." Alhaji ya fadawa son dinshi, phone yaron ya fiddo yayi dailing number wani Mutum, bayan yayi piçking yace "Dad yace kazo Sahel international hospital....Sannan yace kazo da shirin Kwana..." Yafada mashi atakaice, bayan kaman hour guda Wanda aka Kira yazo Sannan alhaj bello ya tafi gida. As usual kaman yanda suka Saba aka hadu wajen cult inda kowa yayi presenting abinda ya kawo, lokacin daya zo kan safwan ya fito dauke da pants da handkerchiefs, Shugaban kura mashi Ido yayi yana kallon abinda ke hannunshi yana lashe baki yanda yakeyi tamkar kura dayaga nama, ahankali safwan ya mika mashi wannan Kayan, amshewa yayi kanan yanda ya amshi na kowa, but he was surprised by the number of pants, pants tara ya gani Wanda yasa yayi mamaki kwarai sabida no new comer has ever come with such gift at first time, '"Nasan Kai da ban né limitless...tun farkon ganinka nasan Kai zaka fita da ban...halinka ya fita daban Dana saura...kwasonka ma daban né...duk sai kafisu zarra,,," Yafada da turanci cikin wata irin murya dake nuna he's , murmushin Jin dadi safwan ya saki yana basarwa, magana yayi wannan katuwar maciji ta bayyana ya fara cinye wannan pant din kaman yanda ya Saba, a azahiri he's eating pant amma spiritually he's eating the soul of the victims, duk Wanda ya cinyewa pant bazai Kara wata uku duniya ba, ahankali shiga ba ya bude wannan hankerchiref din, idanuwa ya waro yana kallon Wanda ke dauke da sperm din safwan, wani irin ihu ya saki yana cewa "The biggest gifts...zuria  biyu..." Yafada cikin turanci, safwan bai gane Abunda yake nufi da two linage ba, he tries to check abinda yake cewa but he's too powerful to read he's mind, ,"arzikinka da karfin fa bazaiyi iyaka ba...you're indeed limitless..." Yafada yana mikewa snake din daya handkerchief Mara sperm sai kuma Mai sperm shi da kanshi ya saka a Baka idanuwa suna sauya kala, safwan ji yayi kaman Ana zaran wani Abu daga jikinshi, "Isshhh..." Safwan ya fada looking at he's body, kallon Shugaban yayi yaga sai lumshe idanuwa kawai yake kaman ba dirty stinky handkerchief yake ci ba, "So sweet..." Yafada yana cin wannan handkerchief "So many children..." Ya fada still eating that hankerchiref, safwan ji yayi duk jikinshi ya mutu kaman ya fadi kasa haka yake ji, he's feeling something is being taken away from him, Shugaban ya kusa kaiwa minti talatin Sannan ya cinye wannan handkerchief, safwan na nan tsaye har ya gama cinyewa Sannan yace "Limitless..how about your assignment..." Ya tambayeshi, "An ce ya haukace...ban ganshi ba..." Ya fada atakaice, gira daya Mutumin ya daga yace "Amma you know wannan assignment Dinka né Wanda ya zama dole Kayi..." Shugaban ya fada mashi, "Yanzu ya zama naka...dole ka kasheshi..." Shiga ba yayi commanding dinsh, ahankali safwan ya girgiza mashi Kai Sannan yace "Aa..it's not a must..,ban ganshi ba,,,kawai mu mance dashi kawai..." Yafada kaman he's the boss, duk baki aka bude Ana kallonsu, "No...wannan bazai taba faruwa ba..dole ya mutu...in bai mutu ba yana iya tona mana asiri nan gaba...ya zama dole ya mutu..." Shiga a ya fada da turanci yana zaro idanuwa kaman zasu fado "Ai nace ya haukace..." Safwan ya amsa mashi "Ai tunda bamu ganin halin da yake ciki komai na iya faruwa...dole a kasheshi..." Shugaban ya fada atakaice m "Tou ka kasheshi da kanka mana.." Safwan ya fada mashi, Shugaban idanuwa ya zaro yana kallonshi sabida yanda yayi maganar kaman he's talking to he's mate, tunda yake Shugaban wannan kungiyar babu Wanda ya taba yi mashi magana haka babu respect or fear, "Wannan is your assignment....dole Kayi..." Shugaban ya bashi umarni idanuwa safwan yayi rolling looking fed up yace "But why must it be my assignment?.. You're the one with multiple powers..." Yafada mashi, afusace Shugaban yayi Mike tare dacewa "Kneel..." Yayi commanding dinshi, safwan ji yayi kaman ya durkusarr dashi din saidai ya ganshi durkushe kasa, "Don't argue with me...never argue with me...all you do is obey me..." Yafada sounding like thunder sabida yanda wajen ke amsa maganar shi, "yes my lord..." Safwan ya fada mashi, shi har lokacin bai bar Jin wannan sanyin jiki ba, he feels so weak, "Now go..,have no peace until you find him and kill him...bazaka taba samun sukuni ba sai ka kasheshi..." Yayi cursing dinshi, ahankali safwan ya Mike ya koma seat dinshi ya zauna, kanshi kasa yana Jin Yanzu babu abinda ke mashi dadi Sannan bashi da gurin daya wuce yaga habib ya kashe shi. As usual suka ci suka sha Sannan akayi dismissing. Mahaifiyar rabia ce. Tsaye Tana salati, "Wallahi rabia ciki gareta...ciki gareta Wallahi..." Tafada cikin tsananin tashin hankali yayinda rabia Tana durkushe compound rike da wata yar bag Tana amai, yanda take aman tamkar hancjinta zai fita yasa mahaifiyar ta kura mata Ido, daman ta fito compound né da niyyar zuwa hospital a bata poisonous poison ta kashe kanta, Tana fita kamshin abinda ake soyawa kitchen ya sata  sakin amai wajen har mutanen gida suka fito, hannu mom dinta ta Dora akai ta dinga kuka kaman ba gobe, wannan maganar ciki ya kusa kashe alhaji Ibrahim, yasan he's not a good person but he don't deserve this, shi kanshi kuka ya dinga yi a inda yake kwance yana sauraron abinda ake cewa, mahaifiyar rabia kallon ta tayi tace "Na yafeki duniya da lahira...ki nemi wata uwa bani ba,,," tafada cikin matsanacin kuka wannan maganar yasa rabia mikewa da sauran karfinta tayi waje da gudu Tana kuka, wasu yan unguwar kallonta suke not knowing abinda ya sameta, a daidaita ta tsaida ta hau ta fada mashi sunan hospital da zai kaita, har suka isa bata Diana kuka ba, Tana isa ta bude bag dinta ta biya sai lokacin ta tuna bata dauki wayarta ba, gani take Yanzu she don't even need a phone tunda she's about to die. Cikin kuka ta shiga office din Doctor luckily bai dade da shigowa ba, kallonta yayi yaji ta bashi tausayi he still remembers her saboda daga baya he hates himself for not collecting her number Don yayi contacting dinta yaji ya suka kare da saurayin dayayi mata cikin. Da sauri rabia tayi kneeling gabanshi da idanuwanta da suka koma kaman ba nata ba tace "Dan Allah..Dan..annabi...ka bani wani..Abu insha in mutu..." Tafada sounding so fed up with life, mikewa yayi tsaye tare dacewa "Stand up..ki zauna..." Ya umarceta kaman zaiyi kuka, most doctors basu da tausayi amma wannan is nice, idanuwanshi sun sauya kaman ba that guy with pure white eyes ba, cikin kuka ta girgiza mashi Kai, "Aa Dan Allah..,kawai ka taimaki rayuwata...uwata ta tsine min...nayi sanadiyar cutar da ubana..I have nothing to live for anymore..." Tafada cikin kuka, "Just seat down..." Yafada mata calmly, ahankali ta Mike ta zauna "Pls kiyi shuru..kome ya samu bawa rubuce yake..now tell me have you tell him about the pregnancy?.." Ya tambayeta, cikin kuka ta daga  mashi Kai, "Me yace,,." "He said..in zubda,,,kar in kara yi mashi maganar cikin..." Ta amsa mashi atakaice still crying, "Oh god...now fadamin...what's the story behind your relationship dashi..." Doctor ya tambayeta, cikin kuka ta fada mashi yanda suka hadu da safwan da yanda ya yaudareta ta gano mom dinshi da sauran su, babu abinda Doctor keyi sai girgiza Kai, he's so sad about the innocent girls story, "Kiyi shuru pls..." Yafada cikin sanyinmurya, rabia batayi shuru ba ta cigaba da kukan ta, "Ki dauki abinda ya same ki as kaddara..,you're a good person and Allah will see you through...bazaki zubar da cikin ba...Sannan you won't commit suicide...everything will be alright..." Yafada kaman yana magana da kanwarshi, "aa..so nake in mutu..,am hopeless..." Bai Bari ta karasa ba yace "You're not...you're a good person...kinyi laifi kuma kinsan kinyi so you're not hopeless...naga yanmata da dama da zasu zo suna cin chewing gum zasuce Doctor pls abortion zaka yi min...kinga basuyi nadama ba..amma ke kinyi daman..and  Insha Allah komai zai wuce..." Kallonshi rabia ta dingayi Tana hawaye, sai da ya gama tace "Nawa ya kare..,I don't want to live anymore...bani da kowa Yanzu...kawai mutuwa nakeso..., tafada mashi cikin kuka, "Listen ko baki da kowa you have me...ban taba Jin inason taimaka kowa kaman ke ba...they're somethings that is bad but feels good..Don haka zan taimaka maki..zan baki shelter...zan baki food har Allah ya raba ki da Abunda ke cikin ki lafiya..." Rabia girgiza Kai ta dingayi Tana ganin is another way to use her, "Aa.,banaso...kawai I want to die..." Ta fada mashi, "Am serious...I will help you..." Yafada calmly, "aa Nidai ban so...banason taimakon namiji..namiji have ruin me...kawai mutuwa nakeso... " "Listen ni ba mugu bane..kawai nasan in har na barki and you harm yourself Allah will not forgive me because Ina da daman taimakawa amma naki..Don haka Allah kadai yasan dalilin komai...da akwai hospital da dama a cikin gari amma Allah ya kawo ki nan Sannan ni kuma cikin duk patients da nakeyi banga wacce ta bani tausayi kaman ke ba..nasan in har Allah ya bani ikon kula dake har kika haihu ba karamin lada zan samu ba..Sannan zan roki Allah ya Kai ladan ga mahaifiyata data rigani gidan gaskiya...Don haka pls give me the chance to do this...I really want to do it...ban taba Jin Ina shaawar yin Abu kaman wannan ba" ya fada mata, rabia hada Kai tayi da table din gabanta Tana kuka, she's so speechless sabida he sounds so truthful, maganar da yayi yasa ta danji sauki cikin ranta, bayan kaman minti daya tace "But Ai gidanku bazaa yarda ka zauna Dani ba.." Bata karasa ba yace "Don't worry about that..ba gidan mu zan kaiki ba....Ina da gida inda in Allah ya yarda zan zauna da iyalaina...chan zan kaiki...In Allah ya yarda kafin a Kai kudin néman aurena a sa biki ayi komai kin haihu..." "In na haihu what will happen to me...kan titi zan koma da abinda na haifa?.." Ta tambayeshi still crying, "Don't worry about that.?.insha Allah they will be a way out of it..." Ya fada mata Sannan ya Kara dacewa "Sunana Doctor salim bello ...nice meeting you...,rabia..." Yafada yana wearing a smile. "Yanzu dai zansa a kawo maki abinci...Sannan zanje kasuwa in San sayi wasu abubuwan da zaki bukata...babu Halin inje dake sabida dad Dina zai iya samun labari...Don haka ki shiga nan ciki..da akwai resting chair ki kwanta ki huta kafin a kawo maki abunci...ba Lallai in dawo da wuri ba saboda my dad called me to meet him..Don haka just relax, if you need anything ask the receptionist..." Yafada mata sounding so friendly, zama tayi Tana kallonshi da yanda yake magana, sai taji ya burgeta, duk yanda mutanen cikin duniya ta lalace da akwai few people with the heart of daimond, they want to shine in the life of others, Doctor salim is the first son of Alhaji bello mahaifiyar shi was the first wife na alhaji bello who lost her life during giving birth to him, shi kadai mahaifiyar shi ta haifa, bayan rasuwarta aka auro mahaifiyar su mufida wacce ta kula dashi tamkar ita ta haifeshi, in ba Wanda yasan family din sosai ba you won't know ba ita ta haifeshi ba, yana da aure da yaranshi biyu, he's like he's father when it comes to he's generosity, daman a lion never begets a sheep, yanda halin ubanshi yake shima haka yake. Lokacin da yaga rabia for the first time she reminds him of mufida, saboda kusan age dinsu daya, kawai he pitied her so much that he promised himself if har Allah ya kaddara zai taimaka mata she will sure come back and when she does he's going to help her, it's an act of charity for him and luckily she came back, yana da gidaje da yawa a cikin garin Kano and have decided ya bata daya ta zauna har ranar da Allah yasa tayi aure, dalilin dayasa ya fada mata he's not married is Don ta samu kwanciyar hankali. Ya rabbi ka bawa duk Mai Hali yiwa na kasa dashi. Because shine na chan, life is vanity upon vanity, (I love you so much my anty...your generosity yafi na kowa that I have ever come across. Allah ya baki ikon ida nufinki akan masu karfin Hali..." Inna kam tunda taga wannan abun mamaki ta dinga aduar gari ya waye Don ta tari safwan da wannan maganar, amma the following day tun da asuba karar fit an da mota ya tashesu, wannan abun ya yiwa Inna ciwo sosai, kawai gani take safwan ya gama rainata, "Fasikanci fa...a gabana safwan yake kawo mace ...suyi fasikanci..Kai wannan yaron da abun mamaki yake.." Tafada cike da Jin haushi, asiya kam bata cewa komai sai tunanin Abunda yasa safwan ya Chanza haka kawai take, Tasan ko kadan safwan ba haka yake ba duk Wanda yasan safwan yasan he has Changed so much, he's change is everywhere saboda attitude dinshi da komai ya sauya, ko kadan ba'a taba tunanin safwan zai iya kawo matar banza har gida Don lokacin in ya samu kudi zaiyi masu Kayan sallah bai yarda ayi masu dinki Mai matse jiki Sannan bai yarda su saka gyale, ko cikin gida Bai Bari su zauna babu dankwali amma yau wannan safwan din né Mai dauko matar banza har cikin gidanshi. "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun.?.! Ta fada Tana sakin ajiyan zuciya., Inna kallon ta tayi taja tsoki tare da kauda Kai "Inna yaya safwan yana bukatar adua...Inna mu tashi tsaye muyi mashi adua..." Tafada hawaye na fita daga idonta, harara Inna ta watsa  mata Tana cewa "Kina ganin mutum ya zAma dan iska kina maganar adua?.. Kin Taba ganin inda adua ya sauya halin mutum?.. " Bata karasa ba asiya tace "Eh Inna..babu abinda adua bai sauyawa?...kawai muyi mashi adua...nasan komai zaiyi daidai..." Tafada Tana kuka, "Allah dai ya maidashi lafiya...zai gane Ai.." Tafada atakaice. Sai bayan kwana uku safwan ya dawo inda har lokacin jikinshi babu dadi, wannan abun daya sameshi lokacin da Shugaban ke cin hankerchiref bai sake shi ba har suka dawo Kano. Inda suka ajiye cars dunsu alhaji idris ya ajiyesu kowanne ya shiga motar shi ya Kama hanyar gida, suhail tuki ya dingayi ahankali kaman Wanda bai da bone a jiki, he's still wondering what happened, why he's feeling kaman something has been taken away from him. Yana zuwa gida yayi horn maigadi ya bude mashi, Inna na ganin ya shigo da mota tayi saurin fitowa sai sauri take kar ya shige, shikam cikin kasala ya bude mota ya fito looking exhausted, yana ganin Inna ya hade rai kaman bai taba dariya ba, hankalinshi kwance yazo ya wuceta "Kai Baka ganina ne?.." Ta fada cikin matsanacin tsiwa, banza yayi daita ya cigaba da tafiya ya nufi Kofar part disnhi,  asiya na zaune daki Tana kallonsu, Inna sai binshi take Tana magana amma ko juyawa baiyi ba balle ya amsa mata, cikin fushi ta jawo bayan rigarshi aikam sai ya juyo, nan Inna tayi meeting the big biggest shock of her life, idanuwanshi says it all. Thank you for your cooperation. Ayi azumi lafiya. See you after sallah.29💚💜💙❤️💛 Sirrin wasu gayun 💜💚💛💙❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 2️⃣9️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do I owe you. Happy sallah to all my sweetheart out there, Allah ya karbi ibadunmu ya sa muna cikin masu ganin many more eid to come. Duk idanuwanshi sun sauya from the real him, he looks so furious and scary, Inna faduwa tayi garin ja baya, "Meye?.." Ya tambayeta yana zaro idanuwa, asiya dake zaune cikin daki mikewa tayi not knowing exactly what is happening ta dau ga Inna naja baya alhaji safwan na tsaye kanta, "Wai meye?.." Ya sake tambayan ta, Sam ya mance he easily change when he's angry, Inna Kara ja baya tayi idanuwanta duk waje, idanuwa ya lumshe ya saki ajiyan zuciya Sannan ya budesu, da sauri Inna tayi blinking Tana kallonshi, "Wai menene haka?.?"ya tambayeta kaman he don't know whys she's scared, Inna ja baya tayi har sai da tayi nisa dashi sosai Sannan ta Mike, distance dake tsakaninta dashi was so far sai nishi take amma har lokacin idanuwanta cikin nashi, step ya dauka zuwa kusa daita sai taja baya Tana cewa "Ka tsaya nan..." Tafada looking so afraid, bai tsaya ba har sai da yazo kusa daita ita kuma sai ja baya take yana biye daita, maigadi rike waist yayi yana kallonsu, shi dai baisan Abunda ke faruwa ba amma yasan it's not something good, daman shi ya lura safwan bai da respect ga iyayenshi amma na yau ya bashi mamaki, kawai yana kallon Abunda yasa Inna ke ja baya haka kaman taga dodo, "Inna ki tsaya mana..." Yafada yana karasowa wajenta, sai nishi take Tana kallonshi, "Safwan..." Ta kirashi looking straight into he's eyes, "Naam Inna...ya aKayi...." Ya tambayeta idanuwanshi cikin nata, "Safwan.?."ta sake kiranshi "Inna pls in kina da magana kiyi..a gajiye nake." Ya fada looking fed up, "Ka tafi kawai....." Tafada ahankali, Dan guntun tsoki yaja ya juya ya kama hanyar part dinshi,  duk idanuwan Inna waje sai mamakin abinda ta gani take, she can swear she saw he's eyes ya Chanza tare da yanayin face disnhi, wannan shine the most scariest thing she have ever seen in her whole life, bata taba ganin abinda ya bata tsoro irin wannan ba, cikin tashin hankali ta shiga ciki ta zauna idanuwa ta duk waje sai salati kawai yake nan asiya ta fara tambayanta abinda ke damunta, kasa magana kawai tayi Tana nishi hannunta daya kan chest dinta not believing exactly abinda ta gani, "Inna Dan allah menene?.." Asiya ya tambayeta cikin damuwa, ahankali Inna y daga Kai ta kalleta tare dacewa "Asiya....yau kilan gamo nayi...bansani ba ko safwan né ko kuma idanuwa ne...safwan na juyowa gareni naga idanuwanshi kaman ba nashi ba, sun sauya launi zuwa na Abu Mai ban tsoro.?.Idanuwa kaman na dodo...duk fuskarshi kaman ba nashi ba..gaskiya in har safwan né tou da akwai damuwa...amma da wuya in shine...bashi bane.." Ta kwantarwa kanta da hankali, asiya shuru tayi yana kallon yanda Inna ta shiga damuwa tace "Hmm Nima Inna Na taba ganin shi haka?..lokacin da yake dukana naga idanuwanshi sun sauya amma ni ban dauki haka komai ba...kawai nayi tunanin kilan Don naci duka né yasa idona bai gani da kyau...tou Inna meye abun yi...kodai mu bar mashi gidan shi...." Da sauri Inna ta kalleta tace "Mu bar gidan mu koma Ina?.. Wannan gidan zamu koma?...kawai dai mu fita harkar shi..ai in bamu je kusa dashi ba babu abinda samu gani...Don haka daga yau Kema ki fita harkar shi." Ta fada mata atakaice, asiya hates abinda Inna takeyi, duk Abinda zaa fada mata she never reason, when you think she will say something good sai kaji ta fadi wata magana daban "Inna mufa bamu saba da kudin da bazamu iya komawa rayuwar mu ta da ba..." Asiya ta fada mata cikin sanyinmurya, Bata karasa ba Inna tace "Ke rufemin baki..Yanzu bayan duk wannan dadin dake nan sai mu koma wancan rayuwa kuma?..gaskiya bazai yuwu ba...kawai ki fita harkar shi...fakat..." Tafada mata atakaice tare da mikewa, ahankali asiya ta juya ta kalli waje Tana kallon part din safwan, safwan na shiga dakin ya wulla kanshi kan sofa dinshi looking weak and tired, hannu ya Dora kan mararshi yana shafawa ahankali through and fro, shi kanshi yasan something is wrong with him amma baisan ko meye ba, he's feeling so empty and vulnerable, kwantawa yayi kan kujera before you know bacci ya dauke shi, Habib kam ya kwana uku a hospital amma har yau ko motsi baiyi ba, kawai abinda yasa ake ganewa he's alive shine wannan machine dake indicating he's alive, he's in a critical condition that alhaji bello yace ayi flying dinshi waje,amma doctors suka ce condition bai kamata a fiddashi kasar waje a haka ba, ko kadan alhaji bello ya shiga tashin hankali sabida halin da habib ke ciki, ya tsaida komai nashi saboda shi, duk yasa pa dinshi yayi cancelling duk appointment dinshi da meeting, kawai he's hospital daga safe har dare sai dai a kawo mashi Abinci yaci  kadan, family dinshi ma kullum su mufida suna hospital tare da mahaifinsu, sai sunyi da kyar yake cin abinci, doctors suna kokari sosai kanshi Don wannan Doctor na shiga wannan na fita haka sukeyi, sun maida hankali kanshi sosai bisa command din alhaji bello, wasu doctors daga wasu hospital inviting dinsu ake azo a duba case dinshi, kowa ya maida hankali Ana jiran ya tashi, wasu are like is it because of a mad person that alhaji bello ya tada hankali shi sosai Don duk Doctor da aka Kira in ya shiga sai yayi mamaki Ashe mahaukaci né, yau wajen karfe biyar na mairaice duk suna hospital din, Alhaji bello na tsaye idonshi kan habib dake kwance ciki kasancewan ba'a bari  Ana shiga dakin da yake,  alhaji bello ya kura mashi Ido ta space da aka bada domin ganin Wanda ke ciki alhaji bello yaga big finger dinshi yayi motsi "He moved.?." Ya fada da karfi, duk su mufida dake zaune mikewa sukayi sukazo inda alhaji ke tsaye yana pipping, duk kura mashi Ido sukayi suna kallonshi Don su gani if he will move again, "Dad he didn't...maybe imagination né..." Mufida ya fada ahankali, "No sweetest.?.he moved...na ganshi da idona...he moved..." Alhaji bello yafada idanuwanshi kan habib. Yanda yace he moved da farkon yasa doctors da nurses zuwa da gudu,again for the second time habib ya Kara motsa finger dinshi, this time ba shi kadai ha gani ba har da mufida, tsalle mufida ta farayi Tana cewa "Alhamdulillah...alhamdulillah...daddy he moved..." Itama ta fada kaman wani babban mutum a family dinsu né kwance, kawai sun maida hankali kanshi kaman yanda dad dinsu ya maida hankali kanshi. Doctors né kaman uku né suka shiga ciki, nan aka fara dubashi looking and observing yanda yake kokarin bude idanuwanshi amma ya kasa, sai nishi yake ahankali, oxygen dake cikin hanshinshi. Har karfe bakwai habib bai bude Ido ba amma he's breathing Wanda yasa alhaji bello sake ajiyan zuciya like a zillion times saboda ya samu assurance cewa he will make it, habib dake kwance not knowing exactly what is happening a rayuwar shi yayi kokarin bude Ido this time he succeeded, kawai sai suka ga ya kafawa sama Ido, mikewa alhaj bello yayi yana kallon Idon shi, doctors ma dubashi sukayi suna duba if he's seeing amma ko zaa saka hannu a donshi bai blinking. Daga baya sai  ya rufesu kaman yana bacci, a ranar aka dauke shi daga wannan care unit din aka maidashi wani dakin daban. Rabia kam alhaji dr salim ya kaita wani gida Mai two bedroom flat inda ya saka duk abinda mutum ke bukata for a normal life, rabia kam babu abinda take sai godewa dr kan Abinda yayi mata, ba komai yasa ya Kara burgeta ba illah yanda ko kadan bai nuna mata he need anything from her ba, tunda ya kawota ya sayo duk abinda yasan zata bukata from na abinci to na abinsha bai Kara zuwa gidan ba, kawai sai dai ya kirata cikin small phone daya saya mata da new SIM card ya tambayeta if she needs anything amma sai tace she's alright, cikin na bata wahala sosai Don kullum cikin amai take bata iya cin komai saboda halin da take ciki, yau wayarta na gefe yana ringing amma ta kasa sabida yanda ta kwanta kasa sai juyi take sabida azaban ciwon da take ji a ciki ta, wayar gama ringing yayi aka sake Kira tasan dr né because he's the only person that knows about the number, a bangaren doctor kam ganin bata piçking yasa ya baro office Don yasan da akwai matsala tunda she's not picking, bayan kaman minti arbain ya iso gidan nan ya ganta kwance cikin amanta da kanshi ya kaita bathroom ya taimaka mata ta wanke kanta Sannan ya maidota ciki, fita yayi ya sayo su drips da magani ya dawo ya bata Sannan ya samu tayi bacci, zama yayi yana tunanin he can't leave only her alone haka gidan, he's thinking inda zai samu maiaiki ya kawo mata, daga baya he decided to talk to he's own house help ko zata samu mashi wata secretly. Rabia kam ta dauki cikin as a punishment for not obeying Allah, babu abinda take sai kuka nadama, she hates her life da kullum sai tayi tunanin kashe kanta kawai amma sai ta tuna da Wanda ya rufa mata asiri ya kawota gidanshi. A gida kam itama Fatima ciki na nan yana developing inda mamanmu ta maidata Her concerns to see her eats, kome Fatima takeso sai ta saya mata a bangaren abinci, bata barinta da yunwa ko kadan, she's, tunda ta gano Fatima nada ciki ta San fara rage damuwa kan habib, still dai she prays for him amma kula da ita yana rage mata zafin dake cikin zuciyar ta. Two weeks later, Safwan né kwance cikin blanket sai rawar sanyi yake, duk ya rame sosai kaman bashi ba, tunda ya dawo daga anambra he's so dull and tired that it leads to fever, tunda ya dawo bai fita ba he's always at home, ahaka har yayi sati biyu yayi, wanka yayi ya dawo ya kwanta, waya ya dauka yayi dailing number rabia kaman yanda yakeyi kullum still ji yaji still off, tsoki yaja ya ajiye wayar tare da mikewa, "I need to see her, kar ya kashemin da, " yafada kaman he knows already her child is he's Last hope, Kaya ya saka ya fita looking so lean, ramarshi har face, mota ya shiga ya fita zuwa unguwar su ta da, mutane ya gani da yawa Kofar gidan zaune kan tabarma sai motoci da yawa, he's thinking kilan rabia ce ta mutu garin zubda ciki, cikin mota ya zauna ya dafa chest disnhi not knowing what to do, he feels so concerned Don in har rabia ce ta mutu baisan ya zaiyi da rayuwar shi ba, sai Yanzu ya San people do bad things amma some things hurt like hell, sai yaji kaman yayi kuka, wani ya gani ya biyo ta wajen motarshi ya kirashi, "Dan Allah rasuwa akayi né?.." Ya tambayeshi, "Eh Mai nan gidan ya rasu..." Ya amsa mashi, idanuwa safwan ya zaro yace "You mean alhaji Ibrahim ya rasu?.." Ya sake tambayan shi sounding so surprised "Eh shi né...ance Wai yarshi tayi abun kunya a sanadiyar hakan  ya samu ciwon zuciya Wanda yayi sanadiyar mutuwarshi,.." Mutum ya amsa mashi, safwan kura mashi Ido yayi yana tunanin mutane da son gulma suke just by asking direct question har ya fada mani abinda bai tambaya ba, he feels so bad about it for about 2 seconds, he can't believe Yanzu bazai samu daman ganin rabia ba, she's the same girl he conquered twice, bai taba kwanciya da mace daya sau biyu ba sai ita, ahankali ya girgiza Kai saboda rashin Jin dadi, "Ina yar tashi yanzun?.." Safwan ya tambayeshi "Gaskiya Nima ban sani ba..ta dai bar gidan kaman yanda naji..." Ya amsa mashi, safwan bai Kara yi mashi magana ba yayi wining glass din motarshi ya juya da motar ya bar gidan, yana tunanin Yanzu fa he's the cause of he's death, "Hmmm wuta daine babu fashi..." Ya fada yana tuki, daga nesa ya hangi wni mahaukci taho, slowing down yayi ya kallon Mutumin ko habib né, tsoki yaja yana cewa "Ko Ina shegen yake?..I will surely get you...and I will tear you apart from limbs to limbs...." Yafada yana tuki, he's so hungry to kill habib, tunda Shugaban yace you shall never rest until you kill him yaji he's so,thirty to kill him. Dukan bad feeling din ya tsaya kaman an dauke mashi kasala da fever din lokaci guda, murmushi ya saki but still yana tunanin what happened to him, tunawa yayi da Aisha ya saki wani irin shuumin murmushi yana cewa "Kwana biyu no show,,.,let's start with you..." Yafada yana tsayawa, wayrshi ya dauka yayi dailing number dinta.Bayan ringing kamar uku ta yi picking "Yayana Kwana biyu Ina ka shige" Ta tambayeshi in a calm voice, Dan ajiyan zuciya ya saki Sannan ya ce "Sister ko kadan baki Dan tunawa da ni. Yanzu kusan sati biyu ban kiraki ba,ko kidan Kira ni kiji yanda nike " Yafada Yana lumshe idanuwa , kasancewan tunda suke bata taba kiranshi na kan waya, ko kadan kudin shi bai wani dameta ba , kawai she's the kind of girl that ko suna so sun iya pretending, "Yayana Kayi hakuri...am sorry.." Ta amsa mashi cikin natsuwa, "Hmmm ko ki tambayeni what happened da baki ganni kwana biyu ba..." " yaya what happened?.." "Ai rashin lafiya nayi amma Yanzu am ok...now tell me...how are you?.." "Am fine...ya jikin hope da sauki.." "Eh mana..da sauki...Yanzu kina Ina..inason in ganki...kinsan you have stolen my heart in an instant.." Yafada cikin wata irin murya, shuru tayi for a moment Sannan tace "Naje gidan wata kawata..." Bata karasa ba yace "Bari inzo...but har gida zamu je...daman tunda nake bawa Inna labarinki takeson ganinki.?." Ya fada mata, bata dai yi magana ba "Now bani address..." Yafada mata, nan ta fada mashi inda yake, karfe uku daidai ya isa address da ya bata, Kiranta yayi ta fito, he was staring at her kaman bai taba ganinta ba, shiga tayi ta gaidashi cikin respect "Wai me akeyi nan wajen..." Ya tambayeta "Haihuwa tayi..." Ta amsa mashi "Hmm Lallai ,,,Nima I can't wait Wallahi...Yanzu  dai we should try ki gano Inna kafin in maidaki gida..." Ya fada mata looking straight into her eyes, ahankali tace "What if anga ban dawo gida da wuri ba..kuma kaga ban fada masu ba..."  "Ai ba dadewa zakiyi ba...kawai kina zuwa zaki dawo...kuma Ai ko kin dade ansan you're safe..." Ya fada mata, "Bari in dauko bag Dina..." Tafada Tana bude Kofar ta fita, bayan kaman minti goma ta fito har da sake makeup, before ta fito safwan ya bude wajen ajiye kudi shi, ya barshi bude as a temptation, Tana shiga taga wannan uban kudin dake daukan ido, ta gefen ido ta kalli kudin ta dauke kanta, Jan motar yayi wakar Chris brown na tashi suka Kama hanyar gida, ya lura she have been looking at the money, yana parking ya kalleta tare dacewa "Sister carry as much as you want..." Yafada mata atakaice, "Me?.." Ta tambayeshi kaman bata gane inda ya dosa ba, " Wannan?" Ya fada yana nuna kudin, "Haba yaya...nagode..." Ta fada as if she don't care, inda yayi parking mota  ba'a ganin Wanda ke fita daga cikin motar Don yasan asiya is watching him come inside, fita yayi itama ta fita Tana kallon gidan ta bayan gidan yabi itama tabi bayanshi, "Yaya Yanzu wannan gidan naka né?.." Ta tambayeshi sounding so surprised, "Yes dear..it's all mine..." Ya amsa mata yana gaba Tana biye dashi, back door ya bude ya shiga itama ya shiga, "Wai me yasa babu Kofar gaba?.." Ta tambayeshi, dariya yayi yace "Ai Kofar ce ta lalace...shiyasa na biyo ya baya..." Ya amsa yana tsaye ciki, "Ahankali ta shiga ciki ya maida Kofar ya datse, falon ta bude baki Tana kallo, tunda take bata Taba ganin inda ya hadu ya burgeta kaman nan ba, she was so surprised by the amount of wealth dake falon, ahankali ta zauna shi kuma yana tsaye yana kallon ta Don har lokacin bata gane Abunda ke faruwa ba, "Innan Tana ciki né?.." Ta tambayeshi, dariya yayi yana balla button din rigarshi yace "Nope...Tana nata part din...nan part dina né..." Ya amsa mata atakaice, " wow...yaya wurin nan ya hadu... " Ta fada feeling so relaxed batare data kallo irin kallon da yake mata ba, ita She's the kind of people that suna da limitation na tunani, Tana ganin Ai bazai cutar daita ba, da akwai mutane gidan...Sannan he's her brother, kusa daita ya dawo ya zauna tare da Kama hannunta, ahankali ta daga Kai ta kalleshi, the look on he's face says it all, kokarin zare hannunta tayi amma ya Kama ya rike gam, "Yaya meye haka.." Tafada Tana mikewa, shima mikewa yayi rike da hannunta, "Sister relax...it's nothing huge..." Yafada mata atakaice, kokarin zare hannunta Ta sake yi Tana cewa "Yaya ka Bari pls...zanyi ihu fa..." Ta fada kaman zatayi kuka, "Kar kiyi mana sister na....kawai ki bani hadin Kai..." Bai karasa ba ta zaro idanuwa Tana cewa "Yaya...hadin Kai kuma...what sort of hadin Kai .." Ta tambayeshi cikin tashin hankali, idanuwa yayi rolling Sannan yace "I want to fuck you..is that clear and understandable now?.." Ya fada atakaice, idanuwa ta sake zaro sosai Tana cewa "Yaya wane magana kake fadi haka?.. Nidai pls ka sakeni in tafi..ba halina bane..." Ta fada Tana kokarin taga ta zare hannunta cikin nashi, "Aisha ki kWantar da hankalinki..." Yafada ya jawota hanyar bedroom dinshi, ihu ya saki sosai Tana cewa "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...yaya meye haka...ka Bari Dan Allah...ai wannan abun kunya né..Nidai ka Bari..." Tafada sounding so angry, "Allah kou...wait until am done with you..." Yafada yana janta to he's bedroom, ganin da gaske yake yasa ta dorawa hannunshi dayake janta dashi baki ta cijeshi sosai, Kama fatar hannunshi tayi da tooth dinta sosai kaman she's willing to tear the hand into pieces, safwan najin zaa cire mashi hannu ya wani dauke ta da wani irin Marin sa she shouted loud sau daya sai tayi shuru Tana nishi Sannan hannunta kan inda ya mareta, karasa daita yayi cikin bedroom har sai da ya hau dita kan gado ya dawo ya cire Kayan jikinshi ya rage daga shi sai shorts, Aisha dake kan Italian bed din matsawa baya tayi data ga he's coming straight to bed, "Dan Allah ka Bari..." Ta fada cikin kuka, banza yayi daita ya hau kan gadon ya jawota tare da ware legs dinta, bai wani tsaya cire Kayan jikin ta duka ba ya cire pant dinta ya wurgar, sai ihu taga ganin this is serious, cikin mugunta yayi scattering legs dinta har sai da tayi ihun wahalayana shiga tsakiyar legs dinta ta matseshi da gwiwarsta da karfi, kokarin cire knees dinta yayi yaga she's so strong kaman, wani irin wawan Mari ya dauketa dashi  tayi saurin sakin waist dinshi, kawai yana kokarin penetration tayi wuf Kama balls dinshi ta kasa ta ja da karfi kaman zata ciresu, ihu ya kwalla Wanda har Inna dake part dinta taji wannan ihun, wuyarta ya rike dayaga she's not willing to free him, yasan slightest mistake kasheshi zatayi sabida he can feel he's life leaving him, yanda ya rike wuyarta da karfi yasa ta sake shi amma safe bai saketa ba har saida yaji bata numfashi Sannan ya saketa, kanta ya fada hannunshi biyu kan balls dinshi, ko millions zaa ajiye mashi ya sadu da mace bazai iya ba, koina a wajen zafi yake mashi, kawai ya Lura she wants to kill him, "Shegiya mayya...zaki ci ubanki né..." Yafada yana kallon Aisha dake kwance ko numfashi batayi, ahankali ya rarrafa  hannnunshi biyu nan kasa ya fita zuwa falo, ji yayi Ana knocking a kofar falo, he knows Inna ce ko bakin Kofar bai je ba ya shiga kitchen ya bude fridge ya dauko ruwa Mai ice block ya fito yaga har lokacin ba'a bar knocking ba, tsoki yaja ya shiga bedroom din, ruwa ya juye kan face dinta ta bude ido da hannunta kan wuyanta Tana nishi. Thanks30💛💚❤️💜💙 Sirrin wasu gayun. 💛💚💜💙❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣0️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me. Zama yayi yana biting lower lips dinshi sabida zafi while ita kuma Tana nishi Tana kuka, "Kayi hakuri..."shine abinda ta fada mashi while crying, banza yayi daita yana rike da balls dinshi dake mashi radadi, hannu Aisha tasa ta rufe private sector dinta, ahankali ta sauka daga kan gadon yana zaune yana kallon ta, yasan if she starts a fight she might win, "Koma..." Yafada atakaice, cikin kuka ta kalleshi tace "Me nayi maka zaka lalata min rayuwa?.." Ta tambayeshi cikin kuka, "Just go back to bed..." Ya umarceta atakaice, cikin kuka ta girgiza mashi Kai alaman aa Sannan tace "Wallahi it's over my dead body....I can't watch you ruin me..." Tafada cikin kuka, idanuwanshi da ya sauya kaman coal on fire ya daga ya kalleta yana mata wani irin kallo kaman he's going to eat her if he catches her yace "Haka kika cewa kou?... Kinason nunamin taurin Kai kou..." Yafada yana kokarin mikewa, da sauri Aisha ta Mike Tana cewa "Aa...but pls...Kayi hakuri.." Ta fada moving backwards har sai da ta Kai bango ta tsaya, ahankali ya tako ya danneta da bango knee dinta ta daga under him ta Kara kicking balls dinshi, this time ihu ya saki yana faduwa kasa saboda azaban, da sauri tazo tsallakashi ya Kama kafarta ta fadi kasa, da hannu. Daya ya jawota yana cewa "You have a death wish.." Ya fada yana jawota sosai, hannunta biyu ta daga ta karta mashi long fingernails dinta a fuska yayi saurin sakinta yana ihu, da gudu ta fita falo safwan ya Mike yana Jin kaman an watsa mashi pepper a parts da ta karta Don yasan taji mashi ciwo, Tana fita falo taji har lokacin Inna na dukan kofa, da gudu ta je wajen Kofar Tana kokarin budewa Tana kuka "Wacece...bude kofa..." Inna ta fada saga waje, Aisha kasa magana tayi sabida tashin hankali, gani tayi Kofar kulle yake kuma da keys Sannan babu keys din a Kofar, da gudu ta juya acting like a super hero actress tayi wajen Kofar da suka shiga, safwan dake daf bango yaga dai da gaske take she want to get out of the house, da sauri ya kamata Tana daf da bude Kofar kitchen din, wurgota baya yayi ya saka keys ya kulle ya dauke keys Din, Inna dake tsaye bakin kofa Tana bugawa tace "Safwan meke faruwa..." Ta fada cikin tashin hankali, "Ki bar wajen.." Safwan ya daka mata tsawa, ihu Aisha ta saki Tana cewa "Kar..." Bata karasa ba safwan ya danne mata baki da hannu ta rike mashi cikin Palm disnhi da hakoranta, bata saki ba har sai da taji another dirty slap,this time ji tayi jini na fita daga hanshinta, safwan sai busawa hannunshi iska yake saboda azaba, kawai Aisha is fighting for her freedom, she can't just watch while a man ruin her by taking the precious thing away from her, safwan zama yayi gabata yana kallon hannunshi dake azaban zafi, idanuwanta ya kalla yaga she's having a nasal bleeding, yana ji kaman ya kasheta, mikewa yayi ya sake zuwa inda take amma deep down inside he's afraid she might hurt him again, bai taba sanjn Aisha is a strong girl ba sai yau Sannan the most annoying thing is tasan how to kill a man pretty fast, yasan if she hits him in the balls again he can die, "Aisha Dan Allah kiyi hakuri...bazan yi maki da zafi ba..." Ya fada cikin sanyinmurya but he has promised himself to give her the roughest ride of a life time but that's if har ya samu daman shiga tsakiyar kafarta, hannuta ya Kama ta fixge da karfi Tana janyewa daga gareshi, "Haba baby sister...name what ever you want and it shall give it to you..." Yafada cikin rarrashi "Nidai just let me go..." Ta fada atakaice, "Ni kiji tausayina mana...you have beaten me kuma bazaki bani ba...'" Yafada kaman zaiyi mata kuka, while he's talking he's trying to get he's strength back, " Nidai pls ka Bari in tafi gida,,,bazan iya ba..." Tafada Tana goge bayan hannunta a hanshinta dake bleeding, "Ai kuma Ina sonki Aisha...sau daya kawai zanyi...zan biki ahankali...zan baki one million...kinji Dan Allah ..ki tausayamin..." Yafada sounding so calm, banza yayi dashi Tana kuka, ahankali ya Mike yana squeezing face saboda yanda yake Jin zafi a hannunshi da kasar shi, dakin da yake ajiye kudi ya shiga, Aisha batayi kokarin guduwa ba because tasan everywhere is locked, Tana zaune sai nishi take Tana kallon bag dinta dake kan kujera, ahankali ta Mike ta taka zuwa inda wayarta take Don ya Kira, safwan né ya fito hannunshi rike da makudan kudi kusan 1.3 million naira ya fito dashi,  yana zuwa ya amshi phone din hannunta ya rike before giving the money to her "Gasu...duk nakine..just let me have you once.." Yafada ahankali, da sauri taja baya Tana cewa " Wannan kudin bai Kai darajata ba....bai Kai in sayar da mutuncina saboda shi ba...no amount of money can buy my pride...Nidai my pride is for my husband..." Tafada mashi atakaice, idanuwa yayi rolling Sannan yac "Good..." Yafada yana zama, ji yayi he's so angry, no girl have ever given him such a hard time, gani yake if har he succeeded in bringing girl into he's house shikenan amma he's wrong, now he knows better, deep down he's feeling inda ba Don he's after revenge be da aurenta zaiyi,  he admires her courage, ahankali ya dafa goshinshi Sannan ya daga ya kalleta, "Zo ki zauna muyi wata magana.." Ya fada mata ahankali, Kim zuwa tayi, "Pls ki zo muyi magana..." Ya sake fada mata, still ko moving batayi ba, kawai she wants to get out of the house, ko Mai Kama dashi bata son gani balle ta zauna kusa dashi, "Las mana.." Yafada sounding weak, ganin dai she's not coming yasa ya Mike ya koma kusa daita, kudin ya ajiye kasa Sannan yace "Sister am sorry..forgive my manners...ki yafemin..." Yafada sounding so truthful, "Ki yafemin...bazan Kara ba..." Yafada kaman zaiyi mata kuka, banza tayi dashi because she knows after everything he did to her he will never change ij a second, kawai he's trying to deceive her, step ya dauka zuwa inda take tsaye ya jawota yana cewa "Pls..ki yafemin" yafada, ahankali ya jawota jikinshi Tana kokarin kwacewa amma sai ya Dora hannu kan chest dinta, she try stopping him amma a banza, Tana da strength dinta trying to stop him amma Tana Jin bakinshi kan nippy dinta taji duk jikinta ya mutu, , tura kanshi kawai take Tana cewa ya Bari amma Ina, he's a man that knows exactly what he wants and knows how to take it, he was giving her the romance he never gives any of he's victims, daman in dai yana son kwanciya da mace kawai yanayi né direct Don ya jiya da Kai azaban dake ciki ba dadi ba amma ita tunda she's stubborn &&&and getting her is not that easy dole ya maida hankali har tace she wants him herself, dagata sama yayi bakinshi kan boobs dinta ya koma hanyar bedroom daita, dukda ya kashe mata jiki she's  still in her right senses, "No no...bazanyi ba..." Tafada Tana dukan shoulder dinshi, bai saaurara mata ba ya direta kan gado ya rabata da komai na jikinta, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..stop this pls...kayi hakuri...Wallahi I can't..." Ta rokeshi cikin matsanacin kuka, Ai kaman she's asking for more sai da ya gama rabata da komai Sannan yayi kokarin penetration still fada ta farayi dashi Tana shure shure da legs dinta sai turashi take, shi bai taba ganin such thing ba, bai yarda mace Tana da karfin fada danamiji ba sai ita, "Wallahi I will kill you and kill myself...." Tafada Tana tureshi, he's trying to get to her amma no way, legs dinta biyu ta Dora a chest dinshi ta tureshi kasa ta Mike zaune Tana nishi, safwan ji yayi har kunyar kanshi yake ji, daya Mike daga wannan dakin bai hau gado ba ya fita daga dakin, wani daki ya shiga ya dauki Wando ya saka ya dawo falo, kawai he's so confused cewa he can't sleep with her, yasan kilan Don yayi rashin lafiya and he's weak né yasa take fighting dinshi haka, mikewa yayi ya dauki kayanta dake kasa ya wulla mata, "Dress up..." Yafada yana kallon yanda face dinta ya kumbura, da sauri ta dauki Kayan ya saka tare da daukan pant dinta ta saka, "Go and wash your face..." Yafada yana fita daga dakin, dakin da yake ajiye kyalle ya shiga ya dauko kyalle ya rike hannunshi ya koma bakin bathroom yana jiran fitowanta, Tana fitowa ya rufeta da wannan Kayan making her 3rd victim, kaman yanda sauran suke haka itama tayi ya Kama hannunta ya fita daita ta through kitchen door, yasan Inna da asiya suna chan sun zuba Ido Don suga abinda ke faruwa, mota ya turata ciki suka fita daga gidan, Inna tasan da mace yake amma batasan ko wacece ba, yana fita daga unguwar ya ya ajiye mota ta fita daga cikin motar. Juyowa yayi ya dawo gida thinking of who to sleep with, yana bukatar Virgin and it seems duk Matan dake tsaye bakin titi are not. Relaxing yayi yana tuna abinda ya faru tsakanin shi Aisha, yasan maybe yanzu she's dead, ko kadan bashi da intention to kill her, all he wanted to do was to hurt her ass until he's heart stop hurting from what her dad did To him amma unfortunately her stubbornness won't allow her. hannu ya Dora kan balls dinshi that still hurts tare da sakin ajiyan zuciya, tunawa yayi da amra yar gidan  alhaji idris Mai saa, wani irin ajiyan zuciya ya saki yana fitar da iska, two whole weeks babu mace is so  he's so much eager to have one, wannan matar da alhaji idris ya bashi number dinta ya tuna, wayar shi ya dauka ya nemi number dinta cikin wayar shi, big mama yayi dailing tare da ajiye number a gabanshi Sannan yana tunanin Yanzu the only girl he's going after is amra amma bai Kara zuwa waje Don néman mace, zai Kira a kawo mashi har gida, kawai he have decided to teach duk wacce ya samu lesson, her phone was busy ya saki tsoki yaja cewa "Wai wannan karuwar bata daukan phone ne...always busy...ko uban wa take Kira" Yafada yana redialing number din,  daga chan bangaren big mama dake zaune Ta tsaya Tana kallon wannan number, bata daukan unknown number, ahankali tayi sliding tayi piçking, "Da wa nake magana.." Is what she said lokacin da tayi pick, kallon wayar safwan yayi tare da daure face sabida yanda tayi magana, "My names are limitless...alhaji Mai saa ya bani number dinki..." Yafada atakaice, dariya yaji tayi Sannan tace "Oh...Ashe costumer né...what can I do for you limitless..." Ta fada atakaice saboda tasan Alhaji Mai saa is a good costumer, "He said you can give what ever I asked for..." Bai karasa ba tace "It depends on how much you're willing to pay..." "Name your price..." Yafada mata, "What exactly are you looking for..." Ta tambayeshi "Ina néman virgin that I can spend a whole week or more with...", shuru né ya Dan biyo baya for a moment Sannan tace "Zaka biya 2 million..." Ta fada mashi atakaice kaman the million is nothing, "Who am I paying to?.." Ya tambayeta "Ni zaka bawa..sai ka jira zuwa gobe...zata zo har inda kake..." Ta amsa mashi, "Ya zaayi kudin su zo gareki...Nidai ban iya fita..." Ya fada mata, "Your address..." Ta fada mashi, nan ya fada mata inda zata zo shi kuma ya Mike yayi arranging kudin da zai bata in tazo. Nana kam she have total respect for big mama Don weekend biyu tayi a gidanta and it has been splendid, she so much love her and she so much love the Freedom, babu inda sukaje saidai aci a koshi a huta, jikinta Yanzu ya koma na yan Hutu Sannan her skin looks so expensive, lokacin da big mama ke waya da safwan Tana zaune ta dawo daga lecture, the call sounds so business like Don haka bata maida hankali ba, sai da big mama ta gama wayar ta juyo ta kalleta tare dacewa "My sweetheart lokacin aiki yazo.." Idanuwa ta zaro Tana kallon ta Sannan tace "Anty are you serious.." Ta fada sounding so excited, "Yes dear...now tell me what you know about the work..." Ta tambayeta, shuru nana  tayi  for a moment Sannan tace "I have no idea...  " Ta amsa mata, "Well kawai aikin is the simplest one dake dauke da Jin dadi..nishadi tare da kuma kudi...kinsan meye?.." Big mama ta tambayeta trying to make it look good, "No anty..." "well...kawai it's about sleeping with the richest people in town..." Ta fada kaman it's nothing, idanuwa nana ta zaro Tana cewa "Anty karuwanci kenan?.." Ta fada cikin matsanacin mamaki, daure face big mama tayi saboda statement dinta, "Naji...amma anty Ai da zafi.,kuma ganewa ake in mutum nayi..." "Ubanwa zai gane.." Big mama ta fada kaman she's not that nice and calm person, sadda Kai kasa nana tayi not knowing yanda jikinta ke mata she has been such a fool never to think about it, kawai tace mata aiki kuma itama tayi tunanin it's aiki, amma bata taba tunanin  it's such ba, "Anty in na kwanta da namiji gani nake kaman in nayi aure mijina bazai San darajata ba..." Baki big mama ta tabe sannantace "Wai me ake ganewa?.. Baki San cewa irin kudin da ake samu you can afford a surgery da zai maida wajen sabo ba?.. ..kuma matan da suke kaiwa mazansu virginity har wani daraja suka fiki?.. Inda suna da daraja Ai bazaa sakesu nor matter what ba.amma sai kiga yarinya da virginity tayi aure amma an wulakantata...Yanzu kawai if you have your money shikenan...like this guy am talking about kusan 700k zai baki...inshort yace a zo a amsa kafin kizo...amma babu matsala zan samu wata...ai masu son na da yawa...Don haka a bar maganar kawai..kar in takuraki..." Ta fada mata atakaice, ajiyan zuciya nana tasa ki before saying "Anty yanzu 70000k zaa bani?.." Ta fada idanuwanta waje, yar dariya big mama tayi Sannan tace ."hmmm har 7000kwata tsiyacs'?... Listen.zaki samu connection...zaki hadu da the biggest boy in town...haka nan zasu Kai chilling kasar waje...ai kedai kawai in Allah ya hadaki da big mama kin warke..." Big mamma tayi mata dadin baki, nana shuru tayi Tana imganinig abubuwan cikin kanta, "Kuma if you're lucky kika hadu da Mai Jin dadinki Wallahi kin gama wahala...ba Lallai ki sake zuwa wajen wani ba..shi kadai zaiyi maki komai like ya saya maki katuwar gida..luxurious car, Sai kuma fat bank account..." Tayi adding, nana kam har ta gama hango how life will be, "Anty har sati guda...I will spend a whole week with him?.." Ta tambayeta cikin sanyinmurya "Eh mana..sati guda na Jin dadi da hutawa ba..." Big mama ta amsa mata, ahankali nana ta Mike yana cewa "Anty Bari in Dan shiga daki in kwanta..." Tafada sounding so weak, "Zakije kou in samu wata?.." Ta tambayeta Kai tsaye, deep down Tana tunanin if har bataje ba no more relationship between them Don bazai taba yuwu ta dinga kashe mata kudi no profit ba, ahankali nana ta daga mata Kai alaman eh, Dan murmushi big mama ta saki tace "Welcome to the world sweetheart..." Ta amsa mata, nana bata Kara cewa komai ba ta fita daga dakin, Tana tafiya Tana tunanin abinda big mama ta fada mata, she always wants to be with big boys amma bata taba tunanin there's price to pay for being with such people ba, kawai she's thinking yanda ko finger dinta bata iya sawa gabanta amma now she's going to have sex, idanuwa ta lumshe ta shiga dakinta ta kwanta, kallon Maryam tayi feeling as if she should tell her amma sai taji it's better she keeps quiet,. Karfe seven big mama ta iso Kofar gidan safwan, gefe daya ta tsaya cikin mota ya Kira number dinshi, safwan dake kwance yayi piçking "Na iso Ina Kofar gidan..." Ta fada mashi, ahankali ya Mike ya dauke leda da ya ajiye kudin ciki ya fita daga dakin rike da Wannan Leda, yana sanye da jallabiya sai kuma slippers, maigadi na ganin shi ya bude mashi gate safwan ya fita, nan yaga wata sabuwar murano tsaye gefe gidan "You have got swag..." Yafada yana takawa zuwa wajen, itama fitowa tayi, kallonta yayi from head to toe yana tunanin this is big mama, ko kadan bata da muni amma duk Wanda ya ganta yaga first class bitch, "Hi.." Ya fada lokacin da ya karasa wajenta, "Hi.." Ta amsa mashi Tana tunanin he's the youngest among them Don tunda take harka da manyan mutane bata taba ganin young guy irin safwan, "You're cute..limitless..." Tafada Tana Dan biting lips dinta, Dan murmushi ya saki yana cewa "And unfortunately am not interested in second hands chicks right now..." Yafada yana kallon idanuwanta har hanjinta, "Hmmm I am not too..." Itama ta amsa mashi atakaice, ahankali ya Mika mata Leda tare dacewa "Count..." "No need..?" Ta fada Tana Willa kudin cikin motar tare da budewa "Ok..so when am I expecting my property..." Yafada atakaice, dariya big mama tayi tace "Your property kaman ka aureta?.." Gira daya ya daga ya kalleta yana cewa "Ai ko mata baa kashe mata 2 million...so kinga wannan har tafi mata ma...kawai sai I want the best...if you bring the girl I don't want you will pay me back with interest." Idanuwa big mama ta zaro tare dacewa "Bamu refunding Ai..." Bata karasa ba safwan yace "Then you're starting with me if you did get me good product.." "Hmm kar ka damu...my nana is the best girl I have ever given a guy...zaka ji dadinta over...." "Let me be the judge of that..." Yafada yana juyawa, "I will be waiting tomorrow evening..." Ya fada mata yana takawa zuwa bakin gate disnhi, big mama tsayawa tayi Tana kallon safwan, gashin kanshi da yanda kuma bai da ass ko kadan, murmushi ta saki Tana cewa "Nana you're in great trouble..." Ta fada Tana shiga motarta. take ji  that In ba aiki t31💚💛💜❤️💙 Sirrin wasu gayun 💚💜💙💛❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣1️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me. Juya kan motar ta tayi ta bar wajen. Hospital kam Yanzu satin habib biyu da some days, har Yanzu bai magana ko wani Abu but ya kan bude idoshin ya dinga kallon mutane for some time Sannan ya maida su ya rufe gam, daga inda yake kwance alhaji bello ke bashi liquid abu kaman yanda Doctor ya bukata, at times zai amshi kadan Sai kuma ya fara kauda Kai alaman he's ok, he's healing very fast sabida irin drugs da ake bashi through injections, Yanzu babu wannan Kayan na mahaukaci jikinshi, yana sanye pure white cloth da hospital din suke bawa patients dinsu Sannan an ansake mashi wannan hairy face dinshi Wanda ya bayyana slim face dinshi, yau alhaji bello na bashi wani Abu cikin cup mufida ta shigo hospital din rike da basket na abinci, gaisa dad dinta tayi Sannan ta bukaci yaci abinci, "Dear don't worry zanci if ya gama Shan custard din nan..." Alhaji bello ya amsawa mufida, bakin gadon mufida ta dawo Sannan tace "Daddy kawo in bashi Kai sai kaci abinci..." Tafada Tana kokarin amsar cup Dake hannunshi, babu gardama ya sakar mata ya Mike ita ta zauna da cup din hannunta, driver dinsu ya dauki basket din abincinshi suka fita dashi zuwa dakin Doctor da yake cin abinci. Ahankali mufida ta dinga feeding dinshi yana kwace duk wmada ya zuba ko a chest disnhi ko a kayanshi, bayan kaman minti talatin Doctor ya shigo, lokacin mufida ta gama feeding dinshi, kallon shi Doctor dake rike da wani Abu na observation yayi yana cewa "Malam how are you today?.."ya tambayeshi ahankali Don kullum kokarin su yayi magana amma  he's not saying a word, idanuwa habib ya daga ya kalleshi  before saying "Fine." Ya fada cikin low voice, idanuwa mufida ta zaro tare dacewa "Doctor he talked kou?.." Ta tambayeshi out of excitement, murmushi kawai Doctor yayi without looking at her, "Good...now tell me inane ke maka ciwo?.." Ya tambayeshi ahankali habib ya daga hannu ya nuna kanshi, "Ok ..." Doctor ya fada Sannan ya rubuta wani Abu ya sake kallonshi yace "Can you sit up?.." Ya tambayeshi, habib shuru yayi ya rike bedsheets gam da both hands dinshi yana sauke legs dinshi ahankali, mufida mikewa tayi tsaye Tana kallon shi face dinta dauke da farinciki, habib dagewa yayi har saida ya sauke legs disnhi kasa ya Mike zaune, sai biting small lips dinshi yake da gani he's feeling pain, kofa aka bude alhaji bello ya shigo, surprise look né kwance kan face Dinshi, babu Wanda yake kallo sai habib dake zaune, tunda yake bai zama saidai ayi positioning gadon in zaa bashi abinci, "Wa ya zaunar dashi?.." Shine tambayan da alhaji bello yayi masu, da sauri mufida tace "Daddy da kanshi ya zauna.. Can you believe that?.." tafada har da jumping saboda Jin dadi, Kai alhaji bello ya daga sama yace "Alhamdulillah...alhamdulillah..." Yafada kaman zaiyi kuka, "Now kana Jin duk Abunda nake cewa?.."  Doctor ya tambayi habib, "Eh.." Habib ya amsa mashi, Banda bakinshi  da yayi motsi ba'a ganewa yayi magana sabida he's voice is not coming out, yanda mufida da alhaji bello ke kallonshi ko mirror albarka, it's as if suna ganin wani strange abu for the very first time, " tell me meye sunan ka?.." Doctor ya sake tambayan shi yana kallon bakinshi saboda kar yayi magana baiji ba, shuru habib yayi trying to remember he's name amma noway, Idanuwa ya lumshe ya Dora hannunshi Mai cannula a Kai, "Malam tell me your name..." Ya tambayeshi, "My name?.." Habib yafada cikin low tune, "Yes your name..." Doctor yayi repeating, alhaji bello rike waist yayi yana tunanin Yanzu he's educated amma he was mad, only Allah knows number of educated people wasting on the road, idanuwa ya lumshe yana sake godewa Allah daya bashi ikon haduwa da Just one of them, "Tell me your name?.." Doctor yayi repeating, "I...can't...remember..." Habib yayi counting words din, mufida was speechless sabida yanda yayi turanci, baki ta rike Tana kallonshi, "Do you remember daga inda kake?.." Doctor ya sake asking, shuru habib yayi for a moment Sannan yace "no..." Ya amsa idanuwanshi lumshe, "Ok...relax..you will be alright..." Doctor ya fada mashi, ahankali ya maida legs dinshi kan gado ya ya koma ya kwanta, temporary memory lost Doctor ya rubuta sannan ya fita wata nurse that has been standing there tabi bayanshi, ahankali alhaji bello ya taka zuwa bakin gadon ya kalli habib, shima habib daga idanuwanshi yayi ya kalleshi, alhaji bello ji yayi ya mugun bashi tausayi, "Sannu kaji..." Alhaji bello ya fada mashi, "Yauwa..." Habib ya amsa idauwanshi cikin na alhaji, "Am sorry...I have put you through a lot...insha Allah I will make you you're alright..." Ya fada mashi, ahankali habib ya saki kasaitacen murmushi da despite he's head is so tied up in bandage da kuma duk ramar da yayi sai da ainahin handsomeness dinshi ya bayyana, murmushi itama mufida ta saki tare dacewa "Sannu Dan uwa..Allah ya Baka lafiya..." Ta fada cikin matsanacin farin ciki dake rubuce a face dinta, "Nagode.." Ya fada ahankali, Finally dr salim ya samowa rabia wata mata dake kula daita and shima dukda he's busy yana Dan samun time yana zuwa ya duba lafiyarta Dana Abunda ke cikinta, ba karamin wahala rabia ke sha ba Don tun cikin bai Kai koina ba ta fita hayyacinta ta rame tayi baki kaman baita ba, despite wahala da ciki ke bata bai hanata kukan nadama da kuma tsinewa safwan ba, she curse him morning afternoon and night, har matar dake kula daita taja mata fada kan she should have a forgiving heart that duk nauyin zunubin mutum indai zai nemi gafara zaa yafe mashi, Don haka itama ta nemi tuba ba tsinewa wani ba, itadai rabia bata dainawa saboda yanda zuciyar ta ke radadi, in matar Ta tambayeta abinda yasa take wannan tsinuwa haka sai ta yi shuru without saying a word Don matar bata San ba matar Doctor bace ita, yauma Doctor ya shigo gidan wajen karfe 4 na yamma da Kayan fruits da yawa cikin Leda daya Sai kuma Kayan magani da drips cikin Dayan leda  kasancewan kullum sai yayi mata Karin ruwa saboda bata cin abinci, Mai aiki ya mikewa Ledan fruit Sannan shi ya shiga dakin da rabia take kwance face dinta sharkfa da hawaye, Kai Doctor ya girgiza tare dacewa "Ke baki Jin magana kou?.. I have told you several times banason kina kuka..it's not good for your health da kuma na baby..amma duk Sanda zanzo sai na tardaki kina kuka..gaskiya zamu bata dake if baki daina ba..." Yafada yana zama bakin gadon da take, ahankali rabia ta Mike ta zauna Tana goge hawayenta ,am sorry..  " Ta fada ahankali, "Stop saying sorry..kawai,ki daina kuka..." Ya fada mata atakaice, " tou..." Ta amsa mashi, "Good..tell me how is you and your baby..." Ya tambayeta, shuru tayi Tana goge face dinta, murmushi ya saki yana kallon cikinta, yana mama kin how it's growing fast, from calculations din da sukayi daita, it seems tun first sex da sukayi da safwan ta samu ciki and duk baifi 2 months and few days ba amma cikin kaman ya Kai 4 months Sannan kuma yanda it's her first pregnancy bai kamata ace ya fita da wuri haka ba, kawai sai ya danganta cikin da kuma ramarta, kawai he's thinking cikin is coming out fast saboda ita uwa ta rame da yawa, "I think we should have our first scan ..ko ya kika gani?" Ya tambayeta, dukda da wuya suyi scanning at the early stages amma haka nan kawai he wants to know why, "Duk yanda kace.." Ta fada ahankali, "Gobe Insha Allah zanzo in daukeki..sai in kaiki hospital..Yanzu dai let me give you your food..." Yafada yana mikewa with a smile on he's face, Leda daya kawo ya bude ya dauki drip ya ajiye a inda yake ajiye mata Sannan yayi mata fixing ya koma gefe yana jiran ya kare kafin ya tafi gida, Itama Fatima nata cikin is growing in a way it should, in ba face dinta ka kalla ba you will never know she's pregnant, cikin ta is the best thing that ever happened to mamanmu, shiyasa Yanzu ta rage damuwa sosai ta maida hankali wajen kula da Fatima, Yanzu Tana fita har kasuwa Don ta samo mata Abunda taga Tana bukata, wannan kudin da habib ya bar mata take amfani dashi wajen kula daita inda har ta kashe kusan 20k. Sauran kudin ya rage masu 150k Don ciki suke cin abinci da sauran Abinda suke bukata, gani tayi if ta ajiye kudin iya hallaka kudin kuma in ya kare basu San yanda zaayi su samu wani ba, hakan yasa ta zauna ta yanke hukuncin ta fara sanaa da 100k Sai kuma ta ta ajiye 30k ayi masu Noma tunda an fara Sai kuma sauran 20k ta sayi Abunda zasu dinga ci, first Abban Fatima was the first datayiwa wannan maganar kuma ya dauki hakan as a good start, ganin Fatima is also like habib to her, dukda karancin shekarunta haka mamanmu ta zauna ta fada mata Abunda take son yi da kudin dake hannunta, bayan mamanmu ta gama fada mata komai, bata ce komai ba ta Mike ta dauko sauran 40k da habib ya bata ta mikawa mamanmu, mamanmu was surprised inda ya tambayeta where she gets the money from, nan ya fada mata cewa habib ya bata kyauta, "Tou ki ajiye..tunda ba komai kike iya ci ba..sai ki dinga cin Abunda kikeso ciki...in Allah ya yarda in saki haihu sai a kawo saura ayi siyayyar Haihuwa..." Inji mamanmu, ahankali Fatima ta girgiza mata Kai tare dacewa "Aa mamanmu..kawai ki Kara da jalli..." Ta fada mata. After few argument mamanmu ta amsa ta cire 10k cikin kudin ta bata, Sannan ta rike sauran 30k, shima 10k din da kyar Fatima ta amsa, saida taga ran mamanmu sai bace ta amsa. Bayan big mama ta dawo daga gidan safwan ta shiga dakinta da wannan makudan kudin, 700k ta fidda ta ajiye sauran da niyyar ta Kai bank da safe, wayarta ta dauka tayi dailing number nana da yau bata shiga dakin da dare ba, Don ko big mama bata nan her friends are always around Wanda take tare dasu, tou wurinsu Nana ke shiga ta kwanta abinta Tana latsa phone dinta amma yau bata shiga ba, Tana ganin call din big mama ta Mike zata fita, Maryam dake kwance Tana kallon yanayin nana ta kalleta tace "Nana sorry am interfering...amma pls what's wrong with you..." Ta tambayeta, nana dake tsaye kusa da bakin Kofar fita shuru tayi not knowing what to tell her, "me kika gani?.." Shine Abunda nana ta fada mata, ajiyan zuciya Maryam ta saki Sannan tace "Nana kindai San dukda kin yardani I know you in and out..nasan when something is wrong with you...nasani in kina cikin damuwa...amma if you don't want to tell me shikenan..so am prying dukda you warned me to stay away..." Maryam ta fada mata cikin sanyinmurya, nana bata ce komai ba ta fice daga dakin zuwa dakin big mama, da sallama ta shiga big mama ta daga Kanta ta kalleta, taga she's weak and look so dull, hannu big mama ta daga mata alaman she should come close, babu musu ta zo ta zauna  kusa daita kanta kasa, "yar albarka...kina da saa..,kinga guy din kuwa?.. Wallahi he's so young and hot...you're lucky be ma tsoho bane..." Big mama ta fada cikin duniyanci, shuru nana tayi kanta kasa, nana is a stubborn girl amma her stubbornness nada limits, amma any child that makes her mother shed tears shall shed more than that of her mother, duk yarinyar da zataga gidan iyayen ta ba wajen Hutu bane will surely learn more, and any pikin way say him mama nogo sleep..him to no go sleep at all, kudi big mama ta dauko ta ajiye gabanta Tana cewa "Baby check this out..." Big mama ta fada mata Tana dariya, idanuwa nana ta zaro Tana kallon wannan makudan kudi da ko a film bata taba ganin irinsu ba, "Yanzu anty wannan nawa né?.." Ta tambayeta out of excitement, "Yes it's all yours...kina da saa...Wallahi am sure zaki samu Kari in kinje...kawai ki nuna you're equal to the task,.?.kar ki nuna gajiyawa...ki nuna Kema kin iya..." Big mama ta fada mata Tana girgiza mata kirji, shuru nana tayi Tana kallon kudin kawai "Daman Allah ya taimaka your boobs is full, kawai gobe zan shiga kasuwa in samo maki wasu new design Arabian gowns sai ki saka kije..pls don't disappoint me..yace indai ba kiyi ba he will get he's money back...but if you ride him well am sure har bonus zaki samu...kinji kou?.." Ahankali nana ta daga mata Kai alaman eh, kanta kasa Sannan hannunta kan kudin but her eyes on her chest, daman Tana da cikan kirji fiye da most of her age mates, if ta saka Kaya daga nesa boobs dinta ke reflecting before anything else, hakan yasa ko da Tana gida mom dinta bata yarda ta saka vail sai hijab amma dayake she's stubborn at times sai ta fita da vail  cikin bag dinta Don ta saka in ta fita. It was the boobs and her beauty that attracts her to big mama, tun farko da big mama ta ganta she loves yanda take kuma tasan she will bring millions, tasan duk client da zata bawa nana will be a lucky one, "Yanzu me zakiyi da kudinki?.." Big mama ta tambayeta, shuru tayi not knowing what to say, before Tana tunanin kudin bai wuce 150k kaman yanda tace amma 700k is worth dying for, "Hmmm Nima anty basan abinda zanyi dasu ba, it's a lot..." Tafada kanta kasa, "Don't worry...when kika fara samun lots of money zaki San what to do with it...Yanzu dai you're lucky you're connected...abinda yanmata da dama suke néman Yanzu its connection ke kam Allah ya baki..just be wise not to play with it..." Big mama ta fada mata, shuru nana tayi for a while Sannan tace "Anty Yanzu babu lecture kenan...Yanzu bazasuyi magana ba?.."tafada kaman zatayi kuka, dariya big mama tayi tace " They won't know you're gone kuma luckily parents dinki sunzo last week da wuya su dawo this week Don haka kawai ki kwantar da hankalinki, kawai ki hangi dadin da zakisha...ga kudi ga dadi...ga hutu...my dear you have made it..." Big mama ta fada mata, ajiyan zuciya nana ta saki tare da lumshe idanuwa, big mama sai kallon ta kawai take Tana tunawa da safwan, tasan safwan is such a hot dude amma da Kyar if ya taba samun mace kaman nana, kawai dai big mama is selling nana sabida koda taje ta kalli ring din hannun safwan and tasan he belongs, most girls dake tarayya da irinsu later die badly amma dukda hakan dayake she's heartless bata damu da abinda zai iya faruwa daita ba, kawai all  she wants is the money. Aisha kam tafi minti talatin Tana tafiya Sannan ta yanke jiki tafadi kasa, dayake Allah bai kaddara jikinta zai wahala ba bata hau kan titi ba, gefen titi ta fadi mutane dake wajen sukayi kanta da gudu suna kokarin kaita hospital tace ga garinku nan babu Wanda yasan actual cause of death, family dinta kuma sun shiga tashin hankali Don sun San inda zata amma da aka Kira number dinta yana ringing ba'a dauka, gidan kawarta sukaje akace masu tabi danuwanta zuwa family house dinshi kasancewan she told her friend she was going out da cousin dinta Amman babu suna, Sannan ko da suna basu da wani evidence against him, wajen karfe tara na dare alhaji musa ya Kira safwan yana tambayanshi if he's the one da suka fita da Aisha amma yace he's not the one, kiran number dinta aka dinga yi amma tun lokacin da safwan ya amshe wayar hannunta ya wulla cikin aljihu bai bata ba Don hakan wayar na gidanshi, suma wayanda suka dauketa sun rasa inda zaa kaita saboda babu yanda zaa gane inda ta fito babu phone a bag dinta, cikin waya aka dinga daukar picture din gawarta Ana tambayan Wanda ya santa, gidan Mai unguwar area din aka Kai gawarta da niyyan zaa rufeta da safe indai ba'a gane iyayen ta ba,luckily wasu school mate dinta sun gan pictures Din sukayiwa iyayen ta magana, cikin wannan daren aka kawota gida, mahaifiyar da alhaji musa sunsha kuka sun godewa Allah saboda tashin hankali da suka shiga, mahaifiyar ta inspecting jikinta ta dingayi Tana kuka amma babu komai sai marin da safwan yayi mata several times da yasa face dinta kumbura, she cried in a pitiful way, alhaji musa ya Kira safwan da kanshi ya fada mashi anga gawan Aisha that zaayi janaizarta karfe nine da da safe, he showed he's sympathy that babu Wanda zaisan he's responsible for her death, har da kukanshi yana cewa, He have intentions to marry her alhaji musa yace ai it's not late ga kanwar Aisha, ya amsa mashi, safwan ajiye wayar yayi yana tunanin Yanzu if hes poor ko maganar baisa yayi ba balle a bashi, "Kudi kudi kudi..." Yafada yana kwance yana dariya sosai, mikewa yayi ya leka dakin yaga kudi ta koina kaman swimming pool, maidawa yayi ya rufe ya fita daga dakin part din Inna ya shiga da sallama, asiyace ta kalleshi without answering ita kuma Inna ta Mike zaune Tana kallon shi Don tunda suka zo gidan kaman yau né karo na hudu da ya shiga part din Inna, waje ya samu ya zauna duk sai binshi suke da Ido, "Ke kullum sai nayi maki maganar gaisuwa kou?.." Yafada yana kallon asiya, "Ina wuni?.." Ta gaidashi, baki ya tabe ya kalli Inna dake kallonshi ba ko kifatwa Don har Yanzu she remembers hearing a girls screaming da kuma nashi ihun, kawai she cant believe what is happening, is he a rapist, kawai she's having different thoughts cikin ranta,,  zata bude baki tayi magana yayi saurin cewa "Wai Inna kinji anyi rasuwa?.." Ya katse ta Don yasan what she will be asking him about, "Rasuwa kuma?.." Inna ta tambayeshi diverting her attention from the first thought, "Eh ance Aisha ya rasu..." Da sauri asiya ta Mike ta rushe da kuka Tana salati, tagumi yayi yana kallon yanda suke hawaye both asiya da Inna, ahankali ya Mike ya zame ya barsu nan zaune ya koma part dinshi, cikin same kudi jinin Aisha ya debo kusan 400k ya shirya ya ajiye Don ya kaiwa iyayenta. Thanks.32💚💜💙💛❤️ Sirrin wasu gayun 💚💜❤️💙💛 ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣2️⃣ Don't read if you didn't pay. Wajen karfe bakwai the following day safwan ya fito ciki gizner sai walkiya take, kudin hannunshi ya bude mota ya ajiye Sannan ya shiga bangeren Inna, ko sallama baiyi ba ya shiga yaga Inna zaune "Wai baki shirya ba?.. Ko baki zuwa gidan rasuwa?.." Yafada kaman he's talking to he's mate, ajiyan zuciya Inna ta saki Tana Mai Jin zafin yanda safwan ke komawa, Yanzu he don't talk to her like he's mother, he talks to her anyhow Sannan he scares the hell out of her, "Wai Yanzu safwan bani da daraja da zaka gaisheni?.. Ko sallama bakayi,..Wai kanka farau arziki?.." Inna ta fada cikin sanyinmurya, baki ya tabe yace "Ina amfaninsu...Nidai in baki zuwa ki fadamin in tafi...in have lots of things to do." Yafada mata dukda yasan bata Jin turanci, "Ka tafi...zanje da Kaina anjuma..." Tafada mashi, guntun tsoki yaja ya fita daga dakin, "now she wants me to respect her...she wants be to be obedient kaman da..ai it's late to cry when the head is cut of...lokacin Dana girmamaki what did you give me in return?.. Nothing sai zagi da cin zarafi...now the money is the only thing you're getting from me..." Yafada yana karasawa wajen motarshi, shiga yayi face disnhi babu walwala, Jan motar yayi ya fixgi motar ya bar gidan. Yana tuki wakar fxxk you back to sloe na Chris brown na tashi,, wannan yarinyar da zaa kawo mashi yau yake jiran yaga how she she will look like da har zaa amsar mashi two millions, "You better worth it..." Yafada while driving, safwan is so cute that in ya wuce yanmata sai sun Dan kalleshi, duk budurwa da zata ganshi will surely say wow, dukda kudin bai gama ratsa shi ba he's looking so breath taking that in an fada maka yana iya hurting fly sai kace never, daman ganin fuska is different, don't be deceived by what you see, because ko gishiri yana Kama da sugar, yana tuki yana Dan kada Kai alaman wakar na shiga shi dukda babu abinda wakar ke koyawa sai batsa da yanda zakayi da mace, murmushi kawai yake saki kaman ba gidan mutuwa zashi ba, da yayi tuki kaman minti biyar sai ya tuna da big mama da yarinyar da zaa kawo mashi, yana tuki ya saki mika sosai sabida yanda ya keji, Two whole weeks babu mace...this girl is getting a lot tonight.." Yafada yana biting lips dinshi, da kyar ka yarda he's the only one a cikin motar saboda yanda yake murmushi yana magana time to time, wani hold up ya tsaya wata mata itama ta tsaya suna jiran a basu hannu, juyawa tayi taga safwan dake waka da yanda lips dinshi ke moving, zama tayi Tana kallonshi shi bai San tanayi. Ba, matar zata Kai 40 years amma da gani irin yan duniya nan ce, he feels Ana kallon shi yana juyawa suka hada Ido daita, murmushi ta sakar mashi tare da kashe mashi Ido daya, murmushi shima ya saki yayi mata alaman kiss da bakinshi cikin ranshi yana tunanin "End time..." Hannu matar ta Dora mashi a kunne alaman call, shi kuma sai yayi mimicking bakinshi yana cewa "Number..." Wayarta ta dauko Tana kallon bakinshi yana fada mata number din har ya gama, "I will call you..." Tafada mashi da alaman bakinta, "Can't wait..." Ya amsa mata yana tunanin duk balain duniya kudi né sila, yasan ya su inda bashi da komai he's walking on the street babu hajiyas da zata nuna interest a kanshi, amma yanzu that he looks neat, hot, classy, handsome mutane suke throwing kansu gareshi, daman yana Jin Ana maganar sugar mommies, hajiyoyin basu da aure ko kuma suna da aure amma Mazansu basu gamsar dasu, suna néman young guys da zasu dinga servicing dinsu, ji yayi wayrshi tayi Kara  ya daga tayi mashi alaman it's her number he should save it, babu musu yayi saving da old bitch daidai lokacin da aka basu hannu, bye yayi mata ya ja motarshi itama ta bar wajen, yana daf da zuwa gidan rasu war ya kashe wakar dake tashi cikin motarshi tare da sauya yanayin face dinshi kaman he's really sympathetic, kofar gidan cike da mutane kala kala da motoci, gefe daya yayi parking ya dauki wannan kudin ya saka a aljihu  ya fito face dinshi Sam babu walwala, cikin gidan ya shiga ya wuce zuwa part din uncle dinshi, hmmm safwan  na shiga sai ya fashe da kuka sosai Wanda nobody will ever know shi ya kasheta, kuka ya dinga yi har kawunshi ya fara bashi hakuri, babu abinda yake cewa sai he loved her, "Nasota amma banfada mata ba...wayyo zuciya ta..." Yafada cikin matsanacin kuka, sai da yayi Mai isanshi Sannan ya wanke face dinshi ya shiga part Din mahaifiyar ta, dakin cike da mutane mahaifiyar Aisha na kwance kasa sai fita ake mata ba kuka take ba amma sai nishi take Wanda yafi kuka ciwo,  safwan na shiga dakin wata yar yarinyar goye ta fashe da kuka sosai Tana kallon shi, gaisuwa yayi yasan har lokacin gawan Aisha na ciki Ana mata sutura, wata ya tambaya ina baraka ta nuna mashi hanyar dakinta,  cikin mutane ya kusa wannan yarinyar sai ihu take kaman taga dodo, daman dodone sai da ba kowa ke gani ba, yana shiga yaga baraka zaune sai kuka take shima sake fashewa yayi da kuka safwan is a real drama king Don yanda yayi kuka ko yan gidan basuyi ba, baraka data hada Kai da gwiwa daga Kai tayi ta kalli safwan da ke kuka, tun shigowanshi kamshin turarenshi ya amshe koina na dakin, ahankali ta daga hannu ta Dora a bayanshi ya daga wet face dinshi ya kalleta, "Kiyi hakuri baraka...Allah ya jikan Aisha..." Yafada yana Dan satan kallon chest dinta Don bata cikin Kayan kirki, Kayan bacci ta dorawa zani, , "Yaya..." kawai baraka ta fada cikin kuka Sai kuma kuka ya kufce mata ta sake Dora Kai kan gwiwarta ta cigaba da kuka kaman ranta zai fita, hanna ya Dora a bayan wuyanta yana shafawa ahankali yana hawaye, mutane dake dakin ba su dauki wani Abu ba kawai sun San he's family saboda yanda yake kuka kanan ranshi zai fita,mikewa yayi ya fita ya koma dakin alhaji musa kawunshi ya mika mashi wannan 400k daya dauko daga same kudi daya sacrificing Aisha, Godiya alhaji musa ya dingayi. Tare dashi aka yiwa Aisha sallah aka kaita, ko kadan bai wani Jin remorse  ko fargaba abinda ya aikata gareta, he feel so free and he's at peace, kawai babu abinda yake tunawa sai yarinyar da  zaa kawo mashi da dare, kawai daya tunata sai yayi mika tare da biting lips dinshi. Lokacin da safwan ya bar dakin Inna, Inna zama tayi Tana kallon shi har ya fita, Tana ganin maigadi ya maida gate ya rufe ta fito da sauri ta Kama hanyar part din safwan, Kofar parlor ta isa Tana kokarin budewa taji shi kulle gam, tsayawa tayi ya rasa yanda zatayi ta bude, maigadi na zaune yana kallonta har ta juya zata fita maigadi yace "Hajiya ki gwada Kofar baya mana..." Ya fada mata, "Da akwai Kofar baya né?.." Ta tambayeshi, "Eh mana...yanda naki yake da wata kofa ta wajen kitchen haka wannan am yana da wata Kofar..." Ya fada mata, cikin ranshi yana aduar ta shiga Don taga if da akwai abinda yake boyewa saboda shima tsoron safwan yake kallon daya yake mashi bai Kara samun karfin halin kallon shi, Sannan shi yana sane da duk yan Matan da yake kawowa gidan, "Ta wajen Ina zanbi?.." Inna dake zaro Idanuwa Ta tambayeshi, nuna mata yayi yana inda yake zaune yanda ko da safwan ya dawo unexpected ba sai shafe shi ba, jiki na rawa Inna ta zagaya ta inda maigadi ya nuna mata sai sauri take gabanta na faduwa, tasan something is fishy about safwan and tanason ganin ko meye da idanuwanta, wannan ihun dataji jiya ya tsaya mata a rai, Tana zagayawa taga kofa ta saka hannu Tana murdawa ya bude, ji tayi gabanta ya mugun faduwa, ahankali ta shiga ciki Tana waige waige, jikinta sai rawa kawai yake, Kai da danka amma kana fargaban shiga inda yake sabida tashin hankali, kitchen ta fara shiga Sannan ta shiga zuwa falonshi, she was surprised da yanayin falonshi kasancewan bata taba shiga falon shi ba sai a ranar in short bata taba shiga part disnhi ba, the last time datayi knocking ya bude bai barta ta shiga ba ya tare bakin Kofar din kar ta shiga ciki, "Safwan...safwan..safwan...wannan arziki yayi yawa..." Tafada Tana kallon yanda saki shi ke cike da Kayan duniya kala kala,  kullum Tana tunanin cikin daula take amma Ashe Wanda safwan ke ciki ya linka nata sau goma, "wannan yaron ka fara bani tsoro..." Tafada Tana tsaye Tana kallon makeken falon, sai wayar dake kan table, ahankali ta nufi wata kofa ta bude taga gadone amma da gani ba'a taba kwanciya samanshi ba, it looks so new and neat, rufewa tayi Tana Jin sanyi na kamata from no where, ahankali ta Kai bakin Kofar da yake ajiye yadi da bag din kudin shi, kafa daya ta saka a dakin taji kaman an daure mata kafa, lokaci guda taji her blood is on her finger tip, wani irin tsoro né da bata San ko na meye ba ya mamaye zuciyar ta, ji take kaman ta gudu sabida tashin hankali, babu kowa dakin amma it seem so full of people, waige waige ta farayi tayi saurin maida Kofar ta rufe, tunda take bata taba Jin abunda taji ba, her whole body was trembling with fear, she's feeling shivering running down her spine, tamkar Tana mayanka haka take ji, daya Kofar ya sake budewa kudin da ta gani yasa taja baya da sauri har tana faduwa kasa, hannunta Dora kan chest dinta idanuwanta duk waje Tana kallo mint din dake gabanta, kudin ya mugun bata tsoro, daga kan gado har kasar tiles duk kudi né, salati ta farayi Tana mikewa tsaye. Idanuwa duk waje Tana kallon wannan uban kudin da suka amshe koina na dakin, ko kadan bata kawo wa ranta kudin tsafi bane, kawai ta dauka kilan fashi da makami yake ko kuma kidnapping kasancewan su sukayi yawa Yanzun, bata taba tunanin safwan zai salwantar da rayuwar wani ko wata sabida kudi ba, ko kadan hankalinta bai Kai nan ba, jikinta sai rawa yake saboda yanda dakin shi kanshi na tsoratarwa, ahankali ta maida Kofar ta rufe da hannunta kan chest dinta, sai kalle kalle take Tana juyawa da sauri kaman da akwai wani bayanta.  A firgice taso barin dakin ta Kama hanyar kitchen sai wayar dake kan table ya dau ringing, karar wayAr yasa ta Kara firgita ahankali ta juyo ga wayar dake faman Kara, to her surprise sai picture Aisha datayi saving as her screen saver, she was stunned Don har bending tayi Tana kallon wayar dake ringing "Ai wannan Aisha ce..." Tafada Tana nuna phone din, gabanta né ya sake faduwa da karfi saboda she's thinking me photos din Aisha keyi cikin wannan wayar Sannan Tana tunanin who owns the phone, salati ta farayi Tana tunani kala kala, ahankali ta bar dakin not knowing exactly what to think about, Tana komawa part dinta tayi tagumi Tana tunani "Inna meye?.. " asiya ta tambayeta , kasa amsa mata tayi Don gani take zai zama abun kunya ita asiya ta rigata gano safwan is into something bad Sannan asiya was trying to tell her amma she won't listen, tasan Yanzu it's a bit late for her amma she have to talk to her son, Yau kam dr Salem da kanshi ya zo inda rabia take ya dauketa zuwa hospital, bayan sun isa ya dauketa zuwa dakin da ake scanning, shi da kanshi bashine keyin scanning ba sai wasu amma he decided to do it for her himself, bayan sun isa dakin ya umarceta ta kwanta kan gadon, mazurai tafarayi having a negative thoughts, murmushi ya saki yana cewa "Pls sister relax...dubakizanyi...it won't take time..." Ya fada mata cikin natsuwa, ajiyan zuciya ta saki ta hau kan yar gadon tare da lumshe idanuwa, she regrets wearing gown Don daga rigar ya farayi, da sauri ta bude Ido ta kalleshi, "Sorry your mistakes..don't wear gown to the scanning room..." Yafada mata, rigar ya daga har sai da yazo wajen cikinta Sannan ya Bari, iska ya fitar Sannan ya juya ga inda suke ajiye man scanning ya dauko ya zubawa cikinta ta Dan saki Kara saboda sanyin abun, maidawa yayi ya rufe Sannan ya dauki Abun scanning ya Dora aci kin yana juyawa ahankali yana juyawa while looking at the scanner, as a doctor bai gane abinda yake gani ba sabida it's too early but abinda yake gani is not one, matsawa yayi kusa da tv din yana kallo sosai har da pointing da finger dinshi trying to count, sai Yanzu ya gane why the pregnancy is coming out fast, baby dake ciki ba daya bane ko biyu, ajiyan zuciya ya saki Wanda yasa rabia bude Ido ta kalleshi Tana cewa "Da akwai matsala kou?.." Ta tambayeshi Tana kokarin kuka, dariya yayi yace "Matsala kuma?.. Haba babu matsala...you're alright..." Ya fada mata, Kai ta girgiza mashi daga inda  take kwance Tana cewa "I saw the look in your face...Wallahi da akwai matsala...Dan Allah kar ka damu kanka.?daman nasan yanda nake Shan wahala kan wannan cikin da wuya ace it's normal..." Tafada hawaye na fita daga idanuwa ta, murmushi ya saki tare dacewa "Hmmm Lallai you're funny...who told you you're in trouble...cikin fa lafiya lau né..sai dai babyn ba daya bane,..." Idanuwa ta zaro Tana cewa "Ban gane ba..." "Yan biyu né." Yayi mata karya Don shi kanshi yasan ba biyu ya gani ba amma he can't say the exact number, kawai he prays she made it, "Doctor biyu fa kace?.." Tafada Tana kuka, "Yes mana...it's a good thing..." Ya fada yana goge abin gel dake cikinta, "Yanzu yaran biyu zai Haifa?.. Yaran wannan azzalumin biyu zan Haifa?.."ta fada cikin matsanacin kuka, "Ki bar kuka mana...komai na rayuwa da akwai reason...ki dauki hakan as your own destiny...tashi in maidaki gida..." Yafada mata nicely, kuka rabia ta dingayi Tana Dana sanin haduwa da safwan, she hates him as much as she hates herself, "I want to die..." Shine abinda ta fada cikin kuka, hannunta ya Kama ya zaunar daita Sannan yace "Kinsan da akwai lots of people da suke kashe kansu batare da Allah yasa wani ya hanasu ba, if har Allah bai yarda kin kashe kanki ba then da akwai dalili..Sannan be happy you didn't commit suicide....ya zakiyi da hakkin yaran dake cikin ki...stop crying ki rungumi kadda kinji kou..." Ahankali ta daga mashi Kai, "Nagode...Allah ya saka da alkhairi...Allah ya yi maka fiye da yanda kayimin...Allah ya jikan mahaifanka..." "Ameen ameen sister..." Ya amsa mata, ahankali ta sauka ya maida ta gida. Yau mamanmu ta shiga gidan Abban Fatima tun da sassafe ta mika mashi dubu talatin Wanda zaayi masu Noma daita Sannan tayi mashi sallama kan zata kasiwar Kano Don tayo siyayyar Kayan da tace zata dinga sayarwa, babu musu ya amshi kudin ya kuma yau mata aduar Allah ya maidota lafiya, fita tayi ya koma cikin gida tayi wa Fatima sallama da gwaggo Sannan suka tafi da daughter dinta yar shekara 19. Big mama kam ta Kai kudinta account kaman yanda ta Saba, tunda take bata taba amsar kudi kan yarinya kaman wannan ba, highest da take samu bai fin 500k shima ciki take sallaman victims dinta sai ta rike sauran, kaman wasa when safwan mentioned sati guda sai tace two million, she was expecting zaice it's not possible amma he's reaction surprised her, ita kanta will like to be with the guy sabida yanda ya hadu, 1.2 ta ajiye a bank ya rage 100k ta nufi kasuwa dashi, supermarket inda ake saida komai har sutura ta shiga ta dauko wasu Arabian gowns guda biyu worth 60k sai oil perfumes na 20k daga nan taje inda suke siyayyar Kayan mata tace a mata magani Mai kyau na sauran 20k din, daga nan ta Kama hanyar hostel, nana kam tasha jinin jikinta sabida yanda gabanta ke faduwa kaman hauka, nana yarinya ce Mara tsoro but yau she's so scare to death, sai biyu Tana shiga bathroom trying ta saka  finger dinta a gabanta amma bai shiga amma sai ta tuna namiji zai shigeta a Daren yau, Sannan zatayi har kusan sati daya, dafa chest dinta tayi trying to lessen the beating amma tamkar Tana Kara bugawan zuciyar ta, duk Wanda ya ganta yasan Tana cikin tashin hankali Don dukda the weather is not hot she's sweating, as a human if an saka yin Abu and bakaso or kanasamun doubt kan abun you should forget about it amma nana is so scared but can't say no maybes it's because Tana da Rabon wahala né sabida Abunda tayiwa mahaifiyar ta,Yau taje lectures amma in saa kasheta she don't know abinda aka koyar kawai ta shiga tsaka Mai wuya, wajen 2 ta dawo hostel ganin bata gane komai, dakinsu ta shiga ta watsa ruwa Sannan ya dawo ya kwanta, wajen karfe uku wayarta yayi ringing Ta dauka taga big mama, Dan tsoki taja Sannan tayi piçking, "Baby kina Ina né?.." Ta tambayeta, "Cikin daki..?" Ta amsa mata cikin calm voice, "Oh Ashe kin dawo shine baki shigo ba..kizo I have something for you.." Tafada mata cikin so da kauna, nana bata Kara cewa komai ba ta Mike cikin kasala ta fita zuwa dakin big mama, sallama tayi ta shiga, hannu big mama ta mika mata ta Kama ta jawota kan kafarta, kura mata Ido tayi Tana kallon yanda face dinta ya Dan rame, she did ask about it sabida tasan tada zance né wannan, ledar dake gefenta ta mika mata Tana cewa "Ki tsaya nan ji saka Kayan nan mu gani..." Ta fada mata, babu musu nana ta sauka daga kan kafarta ta dauki ledar ta bude ta dauko daya saga cikin gown din , yau kam bata yaba kaman yanda ta saba ya bawa ba, kawai she wanted to wear it kan rigar dake jikinta sai big mama tayi saurin cewa "Baby  cire wannan na jikinki mana...kina Jin kunyata né?.." Ta fada cikin zolaya, murmushin karfin Hali ta saki ta ajiye Sannan ta cire doguwar Riga dake jikinta, big mama zama tayi Tana kallon jikin nana dake kyalli kaman madubi, daga ita zai pant and bra, tasan ko makaho ya shafa zai gano yanda take, she's happy safwan won't be disappointed by her choice, Kayan ta dauka ta saka yayi daidai ita, sai da ta gama  sawa ta kalli big mama with a formal look Sam babu wanna rawar Kai ko rawar jiki tattare daita, "Wow baby kinyi kyau...ki saka daya mu gani?.." Ta fada mata, babu musu ta cire wannan ta saka daya shima shima look so beautiful on her, admiring dinta big mama ta dingayi amma nana bata ce komai ba, take way data kawo ta mika mata ta amsa taci kaman spoon uku ta ajiye big mama dai bata tambayeta what's wrong with her balle ta kawo mata excuse, ta lura nana is having a second thought ita kuma she won't let that happen, Tana ajiye sauran abincin big mama ta hada mata hadin magani which will help her have desire for him, in da akwai desire the pain will not be much, babu gardama nana ta amsa ta sha Tana lumshe idanuwa Banda kasala babu Abunda take ji, bayan kaman minti biyar ta kalli big mama tace "Anty...in Maryam ta fadawa su mamana cewa bana hostel fa?..nasan muddin I leave for a whole week Zataje gidanmu taji how  far..." Tafada voice dinta na rawa, "Ai wannan ba wani Abu bane...kawai you should tell her zaki tafi gida....an kiraki zakuyi wata important tafiya...in kin fada mata sai ki shirya ki tafi bakin gate ki jirani zanzo mu tafi gidana..sai bayan magrub in kaiki gidan..." Big mama ta fada mata atakaice as she's not human, "Anty am scared..,In ya kashe ni fa..anty ya zaayi ya bani such money just to sleep with me?... Inda haka ake bawa masu kwanciya da Maza Ai da Yanzu babu talauci..."Bata karasa ba big mama tace "Ai shiyasa nake cewa you're lucky...ai a cikin yanmata ba kowa ke da irin saanki ba....believe me ba kowacce mace zaa bata just 5k just because zaayi sex daita ba...amma ke tashin farko sai ga huge money...if you like daga wannan kar ki Kara shikenan..babu Wanda sai gane..Don haka ki kwantar da hankalinki kinji my dear..." Ahankali nana ta daga mata Kai "Now tashi ki je ki fada mata zaki tafi gida..." Big mama ta fada mata, "Bata dawo ba..nimaban gama lecture ba na dawo..." "Then ki kirata ki fada mata...be fast about it..." Ta fada mata, babu musu nana ta Kira Maryam ta fada mata exactly abinda big mama ta fada mata, Maryam bata zargeta ba tayi mata a dawo lafiya.  Fita nana tayi ta saka kaya just like that sai taji she wants to speak to her mother, ahankali ta koma ta zauna tayi dailing nun mamanta, saida ya kusa tsinkewa ta dauka, cikin sanyinmurya nana ta gaisheta, mom dinta was surprised Don nana bata taba Kiranta a waya ba sai yau, ita dai ke Kiranta shima sai ta gandama tayi piçking, "Meke damunki ?.." Mahaifiyar ta tambayeta Kai tsaye, "Babu komai...kawai nace in gaisheki né.." Ta fada sounding so calm, abunka da uwa sai sake cewa tayi "Nana meke damunki?.." Ta sake tambayan ta, dariyar karfin Hali nana ta saki Tana cewa "Mama Don na Kira kuma laifi nayi ?.. " "Ba ce kinyi laifi ba..yaya karatu tou?.." "Lafiya lau...Ina baby?.." Ta tambayi younger sister dinta "Tana lafiya...kiyi karatu da kyau...banaso excuses..kinji kou.?.sannan banda kawayen banza...Banda kwadayi...kina jina?.." Mahaifiyar ta fada tamkar tasan abinda ke faruwa , "Naji mama...sai anjuma..." Tafada mata, Sannan ya saki ajiyan zuciya, she feels like returning the money and run back home, for the very first time dataji she wants to go back home amma sai kuma tuna da classic and luxurious lifestyle that awaits her ta tuna da makeken gidan big mama, she don't know what really comes with it but she wants to have it. Mikewa tayi tare da busar da iska deciding what to do ta fice ya bar hostel din ya koma bakin gate ta jira big mama tazo suka wuce gidan ta. Thanks33 ❤️💙💚💜💛 Sirrin wasu gayun 💛💚❤️💜💙 ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣3️⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe me. This page contains matured content...read at your own risk.😬💁🏿 Safwan na dawowa gida ya shiga part dinshi , a har gitse ya fito knowing that Inna ta shiga part dinshi, part din Inna ya nufa looking very angry asiya dake zaune falo na hangoshi daga nesa tayi saurin mikewa ta shiga bedroom dinta gabanta na faduwa, banging Kofar yayi ya shiga looking so angry, "Me ya kaiki bangarena?.." Shine tambayan da yayiwa Inna dake zaune Tana mazurai da idanuwa Don yana shiga duk wannan shirin datayi na in ya dawo zata tambayeshi ya wargaje, kawai ji tayi Tasha jinin jikinta sabida tashin hankali, "Me ya kaiki bangarena?.." Ya sake tambayan ta looking super duper angry "Wai...Wai...waya fada maka na shiga bangaren ka?.." Ta tambayeshi sounding so scared kaman ba Dan da ta durkusa ta Haifa bane, wannan love and respect din is gone, sai tsoro da shakka, nunata yayi da yatsa daga inda take zaune yana cewa "Daga yau sau yau....kar ki kuskura ki Kira shiga bangarena...shiyasa na baki wajen ki daban...wajena daban...in inaso ki shiga inda nake waje daya za samar mana...Don haka ki zauna inda na ajiye ki..." Yafada idanuwanshi rufe ruf Sannna yana nunata da finger kaman zai mareta, yasan in har ya bude idanwau she will definitely run away Don he's so angry and he hates her with passion, Inna dake zaune batasan lokacin da ta fara hawaye ba, she cant believe danta né ke magana haka yana nunata da yatsa kaman zai mareta, daga idanuwa tayi full of tears tace "Safwan tunda abun ya kawo kazo ka tsaya Kaina Kana yi min ihu bar maka gida zanyi...daman ba kan titi ka dauko ni ba ..." Tafada voice dinta na cracking sabida yanda take hawaye, tsoki safwan yaja yasan she's crying dukda he's eyes are still closed, , "Ai Inna nidake mutu ka raba..,duk inda na saka kafa muna tare dake...Wai kin mance Abunda kike cemin?... Kina kirana da sunan matsiyaci...kina cewa kashin talauci gareni kaman mahaifina...kince yanda ubana ya mutu cikin talauci Nima haka zan mutu...sai Yanzu nayi kudi saboda ke kice zaki bar gidan?... Ai you're day dreaming Wallahi...we're in this together...ni dake takalmin kaza ne...babu Mai rabamu sai mutuwa..." Yafada idanuwanshi lumshe amma tears are rolling, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...safwan ban fadi hakan Don ka shiga wani mugun Abu saboda arziki ba..." Bata karasa ba yace "Inna mugun Abu me nayi saboda kudi?.." Ya tambayeta yanason yasan what she knows because he can't open he's eyes to examine her, shuru Inna tayi Tana kuka, shima hawaye yake amma he's face is as strong as ignite rock, asiya na labe Tana sauraron abinda suke cewa, "Wallahi in baki bar wajen ba sai na ballaki..." Yafada yana daga Kai zuwa bakin Kofar da asiya ke labe, da sauri ta koma baya hannunta kan bakinta sai kuka take, duk yan cult suna da one ability or the other amma na safwan is so clear sabida anger dake cinshi, he's always angry can only pretend to be happy considering the situation amma when ever he looses it bai da kyauwun gani, "Inna tambayanki nake..nace wane mugun Abu nake ?."ya sake tambayan ta sounding so hot, cikin kuka Inna tace "Safwan da ganin kudin da ke dakinka ba na halal bane...." Tafada cikin matsanacin kuka, dariya ya saki tare dacewa "She have the guts to complain, ..Wai ban gane ba na halal bane?..kin taba zaunar Dani kin bani shawara a matsayinki na uwata?...kin taba ce min Dana kar Kayi kaza kar Kayi kaza?.. Sai Yanzu zaki zauna kiyi magana kaman uwar kirki?... Think again.." Inna Kara volume din kukanta tayi Tana cewa "Safwan ni kake cewa ba uwar kirki ba?.. Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun..."ta fada  cikin matsanacin kuka, baki ya tabe Sannan yace "Oho..Nidai nace kar ki Kara shi har min part...kuma babu inda zaki...kudi né ke zauna kici ki koshi...kaman yanda kike bukata..ai lokacin da nake kawo kadan baki godewa..tou Yanzu ga Mai yawa nan...eat to your satisfaction...." Yafada yana hawaye, sai lokacin ya bude Ido tare da juyawa "Safwan...Yanzu kana nufi nice silan fadawanka mugun Abu?.." Tafada cikin wata irin kukan da duk da will not bear to see he's mother crying like that amma safwan ko a jikinshi, bai juyo gareta ba yace "Kar ki kuskura ki Kara cewa Ina mugun Abu...Nadia fada maki..." Yana kaiwa nan sai ya bar part dinta, nashi part din ya koma sai huci yake zuciyar shi sai kuna take, before he thinks yana da control over he's anger amma he's wrong, he can easily get so furious and when he gets furious sai yaji kaman ya shake mutum kawai, Har yamma bai Kara fita ba, yana gidan kwace reflecting on he's life, wajen 5:30 yayi wanka ya fita cikin English wears, Dukda he's in bad mood bai manta da 2 million dinshi ba, yana zuwa cikin gari yayi shopping fruits da Kayan ci, ya sayi Kayan da he won't need to go out, wayarshi tayi ringing yana fiddowa yaga wannan matar dazun, tsoki yaja ya maida wayar aljihu ya cigaba da Abunda yake. Yana gamawa ya saka a bayan mota ya nufi gida lokacin duk an gama sallah mgrub. Nana kam Banda kuka babu abinda take cewa sai anty am scared, big mama kam is a good business woman bata refunding Don haka sai lalllashinta kawai take Tana cewa "Dan Allah ki Bari mana...kawai remember your 700k da kuma saura dake nan zuwa nan gaba..." Sa sauri nana ta dinga girgiza mata Kai Tana cewa "Banaso...kawai bar kudin..." Tafada cikin matsanacin kuka, dariya big mama tayi tace "Dear ki bar wannan abun mana...kawai ga waya nan..in kinga baki iyawa sai ki kirani a waya...after all ni banga abinda bakin iyawa ba...shi kanshi saurayin kaman sweet yake ..he's so cute and handsome...Sannan harkar banana kuma is the sweetest thing that gives maximum pleasure...kawai ki kwantar da hankalinki..zaki gode min later..." Ta fada mata hankalinta kwance, "In ya kashe ni fa?.." Ta tambayeta still crying, dariya big mama tayi tace "Why zai kashe ki?...daga sex sai mutuwa?... Kedai tsoronki yayiwa... Yanzu dai stand up and dress time is going,,," tafada Tana mikewa, zama nana tayi bata Mike ba, juyowa big mama tayi ta daka mata tsawa sai gata ta Mike har da rawar jiki, "Je kiyi wanka ki fito..na baki minti biyar...." Ta fada in a tensed manner, cikin tsoro nana ta shiga ciki Tana tunanin Ashe wannan matar ta iya fada haka, wato itama abun tsoro né, aikam batayi wasting time ba ta fito daga wanka kawai she's thinking her life is coming to an end, tun ba'a je koina ba she's regretting sosai, kaman ta gudu daga gidan ta koma gida take ji, Tana fitowa ta mika mata doguwar Riga Ta amsa ta saka ta fesa mata perfume ga duk jikinta sai kamshi kawai take. Jikinta ir trembling that one look zakayi mata kasan da akwai matsala, "Abeg lets go inyi delivering dinki..." Tafada kaman she's a package, Karfe bakwai daidai suka bar gidan big mama ta saka ta a daya daga cikin cars dinta suka bar gidan zuwa gidan safwan, karfe 8 saura suka isa gidan safwan, lokacin safwan na zaune sanye da jallabiya fari ya Dora kafa daya  idanuwanshi kan agogo sai karkada legs yake, he feels like calling amma sai yayi tunanin why will he call bayan he paid millions, kawai he will wait and give her till 9 in har yaji shuru he's hunting her down har lahira,  yana kallon agogo yaji ringing wayarshi, da sauri ya dauki wayar yana ganin I tace ya saki ajiya zuciya, picking yayi yaji tace "We're outside.." Tafada mashi atakaice, baice komai ba ya katse wayar ya Mike yana kallon kanshi tare da sakin murmushi yana biting lips dinshi, nana najin anyi waya tayi saurin rike bigmama Tana cewa "Fitsari zanyi" tafada voice dinta na rawa, kallon banza bug mama ta watsa mata Sannan tace "Wallahi if you spoil my business ranki zai bace Wallahi...Wallahi kar ki kuskura ki yarda ya kawo kararki har lokacin dawowanki yayi...am warning you..." Tafada kaman ba itace wannan daring and  caring matar da saboda ita ta daina zuwa gida weekend ba, Yanzu ta gane she's a mean and dangerous woman, "Anty tsoro..." Bata karasa ba taji an bude gate safwan né ya fito looking so handsome, nana kallon shi tayi daga inda yake tayi saurin kallon big mama tare da riketa, "Dalla free me..." Big mama ta daka mata tsawa, da sauri ya saketa, big mama fitowa tayi ta zagaya inda nana ke zaune, safwan bakin gate ya tsaya baiyi moving ba sai kallo side da nana ke zaune kawai yake, yana kallon big mama ta bude ta fito, yana kallon yanda jikinta ke trembling daga inda yake tsaye, and he loves that, murmushi ya saki yana kallonta from head to toe, dukda Tana sanye da long gown he can see her package chest, big mama ta tako zuwa inda yake tsaye while nana na biye daita hiding, "Good evening..." Big mama ta fada mashi, murmushi kawai ya saki bai amsa mata ba "Gata nan...." Ta fada Tana kaucewa  Don ya samu daman ganin nana da kyau, "Good..." ya amsa atakaice, Sannan ya mikawa nana da ke noke noke hannu, har lokacin bata daga Kai ba, safwan na ganin tsoro karara a jikinta amma yasan it's late for that, hannunta big mama ta Kama ta Dora cikin na safwan, the softness of her palm ma is something else, "Hope dai she's worth it..." Big mama ta fada Tana dariya, gira daya safwan ya daga yana cewa "Don't know yet,.." Ya fada hannunshi cikin na nana da duk jikinta ke rawa, "Well enjoy yourself..." Tafada mashi Sannan ta juya, nana rike bag dinta da ta saka mata Dayan gown din da perfume tayi Sai kuma kudinta da big mama ta bata, kokarin zare hannunta tayi amma safwan ya rike gam, juyawa yayi ya bude gate safwan ya shiga ciki hannunshi rike da na nana, ko kadan bai Jin kunyar Maigadi dake kallon yanda he's holding nana da kuma yanda take Dan tirjewa amma ko a jikinshi duk step daya dauka dole itama ta dauka Don janta yake in a stylish way. Kofar falonshi suka isa ha bude ya fara turata cikin before going inside, maigadi bude baki yayi yana salati, he wonders yanda akayi wannan saurayi Mai shakka yin wani Abu, "Kudi ko masifa..." Mai gadi yafada yana kulle gate. Tunda nana take bata taba tsintar kanta cikin tashin hankali irin wannan ba, heart dinta tamkar sai fito waje, duk rashin jinta bata taba kebewa dana miji ba balle ya rike mata hannu har ya nemi yin wani Abu daita, kawai rashin jinta a bakine da kuma fitsara, juyowa tayi Tana kallon safwan dake kulle Kofar falonshi, hannunta ta Dora a chest dinta Manyan idanuwanta waje kurukuru, safwan dawowa yayi ya wulla kanshi kan cushion yana kallon ta from head to toe kawai yana imagining how he's going to enjoy he's 2 million naira, shi kallon kudin shi kawai yake mata, kawai yasan he's going to have fun with every hole in her body, she's so young and beautiful, "Name..." Yafada kaman Mai Jin bacci, "Na....na..." Ta fada kaman she's learning how to talk, har lokacin bata daga Kai ba balle ta kalleshi, kawai dai tasan he's handsome saboda ta hangoshi when he's coming out of the house, "Nana strip..." Yafada mata atakaice because he don't have time to waste, jiki na rawa tace "Naam.." Ta amsa kaman he called her, "Sunan ki strip?.."da sauri ta girgiza mashi Kai, "Then strip..." Ya sake fada mata, ko kadan bata gane Abunda yake nufi da strip ba, kanta kasa hannunta sai trembling yake, "Nana ki cire Kayan jikinki..." Yafada mata yana lumshe idanuwa, habawa ahankali ta daga Kai ta kalleshi for a second sai ta sake sadda Kai kasa, bayan kaman second biyar yace "Wai baki gane yaren da nake né?.. Ke ba bahaushiya bace?.." Ya tambayeta cikin sanyinmurya Don tamkar lion daya dade baici abinci ba ya samu amma he's taking he's time haka yake behaving, ko kadan bai nuna wani sauri ko karaje ba because yasan already nowhere to go to Sannan he paid a lot so why should he rush, "Ina...gane...wa..." Tafada bakinta na kaf kaf kaman Mai Jin sanyi sai Kara tsukewa take waje daya sabida tsoro, "Nana kinsan dai Yanzu literary you're like my property Dana saya in a very expensive way..Dom haka ki barina Ina magana sau biyu...kindai San ba Don in kalleki aka kawoki ba...kinsan abinda mace da namiji sukeyi muddin suka kebe..Don haka for the last time strip..."ya fada yana nishi ahankali kaman maganar da yake is not important Sannan he looks so peaceful and calm, "Ni ...ban ..sani ba..." Tafada kaman zatayi kuka, dariya yayi yana biting lips dinshi Sannan yace "Zaki koya yarinya..Nidai Yanzu ki cire kayanki I want to see what I paid for..." Yafada yana mikewa zaune daga kwanciyar da yake, Dan motsi dayayi saida taja baya sosai, dariya yayi yana cewa "Nace ki cire Kayan jikinki.." Ya daka mata tsawa, da sauri ta saki bag Din hannunta sai kuma tayi saurin bending ta dauki bag din kaman it's her life protector. Idanuwa safwan that he's mood is changing yayi rolling sai ya Mike ya nufeta, da sauri ya ja baya jikinta na rawa ta fara bude bag din while he's walking towards her, kafin ya karaso har ya fiddo 700k din a hannunta, "Wayyo gashi...ban iya yi....ban iyawa...Kayi hakuri ka amshi kudinka...." Tafada cikin matsanacin tashin hankali dake bayyane a duk jikinta, kudin hannunta ya kalla  sai ya fashe da dariya Mai karfi without saying a word, danneta yayi da bango ya Kama wuyar sabuwar gown dake jikinta yaja da karfi, dukda Kayan is qualitative sai ya yaja da duk karfi shi ya yaga rigar from head to toe, ihu nana ta bude baki zatayi aikam ya saka bayan hannunshi dake dauke da azurfa ya buga mata a baki, nan take ta danne bakinta da both hands dinta Tana fashewa da kuka, Kayan ya ja gefe ya rage daga ita sai pant da bra, komawa baya yayi yana daukar picture din jikinta da idanuwanshi, dukda ta Dan rufe chest dinta he can still see how they are, tunda yake dauko babes nana itace ta farko da chest dinta ya burgeshi sosai da har ya rike baki yana kallon ta, sai da ya Kai kusan minti biyar tsaye yana inspecting jikinta Sannan ya sake komawa wajenta nana sai kuka take Tana cewa "No pls ka dauki kudinka banaso ..." Take fada mashi amma bra dinta ya rike ya fixge ta sake sakin ihu ya buga ta sa bango Sannan yace "Quite..." Yafada atakaice, cikin tsoro ta Dora hannunta kan lips dinta har da rikewa Don kar kukanta ya fita, hannu ya Dora kan Chest dinta ya lumshe idanuwa tare da sakin wani irin ajiyan zuciya, "So full...so tender...so soft...wow...kinci kudinki...." Yafada hannunshi biyu kan chest dinta yana massaging Dinsu from bottom to the tip, idanuwa nana kaman zasu fito din tashin hankali saboda yanda ya cika hannunshi da boobs dinta yana matsa to he's satisfaction, daga nan inda yake tsaye yadanyi bending ya Dora baki kan daya ya fara sha kaman he's life depends on it, nana sake Danne bakinta take da kanta saboda kar kukanta ya fito amma tasan she's in big trouble, ko kadan ecstasy pills da big mama ta bata bai wani amfani ba because Tana cikin tashin hankali, bakinshi kan nippy dinta ya dinga baya baya daita har Kan cushion ya fada sama tare da haye kanshi daita saboda har lokacin bai cire bakinshi b,kaman bai taba ganin naked woman ba haka ya koma yana Shafa jikinta from head to her toe Don taushin jikinta ya bambamta da na sauran matan dayayi muamala dasu, she's so soft and tender sabida kulawa da big mama ta dinga bata , she never knew tirketa takeyi, tamkar ka ajiye small goat kana bata extra care Don ya girma da wuri tayi Mai haka big mama tayi mata without her knowledge, ita kawai she was thinking bati take ci, not knowing she's eating from her own sweat, yanmata be warn da akwai irin big mama sosai Yanzu. Safwan fita hayyacinshi yayi yana romancing dinta in a dirty and rude way Don irin yanda yake wasa daita bai taba yi da mace ba, asalima ma shafa jikinta gives him total pleasure Don kaman yana Shafa auduga né, nana kam har lokacin hannunta kan bakinta sai hawaye take, tun ba'a je koina ba tafara Dana sanin zuwa university har ta hadu da big mama ta hadu da wannan human looking guy, nikam nace this is not the right time to start regretting, wait of it, kaman mahaukaci ya mikewa ta fadi kasa kasancewan a kafarshi take, da sauri ya cire rigar jikinshi tare da boxer dinshi, nana dake yankwane kasa can't look up balle taga erection dinshi, komawa yayi ya zauna ya jawota ta dawo kan kafarshi, ware legs dinta yayi giving him perfect position, komawa yayi yana wasa da ita while nana ya rufe tearful eyes dinta, Ai bata San lokacin data bude su ba Jin wani Abu nayawo between her private part da kuma bayanta, Wayyo na shiga uku..." Tafada while safwan na positioning kanshi a anus dinta, he intensionally starts from her back, cikin tashin hankali da zafin Nama nana tazo mikewa aikam ya riketa ya danne waist dinta while penetrating in a hard way, Ai batasan lokacin data saki wani irin ihu ba which leave her breathless for about ten seconds, wani irin pumping ya dingayi kaman ance zaa bashi award of the best rider of the year, ko kadan bai damu da firmness din wajen ba, kaman yana yaga strong Abu haka yake ji amma ji ajikinshi, nana rike gashinta tayi da karfinta ta fara ja kaman zata cire wa kanta gashi amma bata Jin zafin sai Wanda take ji a bayanta, Ai kasa kuka yayi wishing for death to take her away amma death is no where close, safwan sai hauka kawai yake yana Jin kaman ya shigeta completely ya bar duniya saboda dadi, bata San da akwai azaba a duniya ba sai Yanzu, gani take nothing will ever feel so painful as this, hannunta dake kanta safwan ya rike sabida kar tayi mashi asara because yanda take rike da gashin kanta kaman zata cirewa kanta Kai completely, cikin zafin Nama ta fixge hannun daga cikin nashi, hannu biyu ya saka ya rike tiny waist dinta tare da sake ware legs dinta going deeper, kuka nana ta dingayi amma ko word daya bata iya furtawa, he's giving her something to remember for a life time, he's torturing her, nana kam bata taba kwanciya da namiji ba amma tasan it's a wrong way to have sex, Abunda yake mata is the worst thing that will happen to human being and ko makiyanta ba zatayi mata fatan fadawa halin da take ciki ba, kaman an dauki tabarya Ana turawa a bayanta in and out haka takeji, it happens for over forty minutes Sannan yayi slowing down, yana Jin wani Abu na diga a Kara amma. Bai damu ya kalla ba,  koda ya samu natsuwa in same place bai cire ba, nana kam Jin ha daina turawa yasa ta saki jikinta kan shoulder dinshi tana  shessheka, sai sakin ajiyan zuciya take after each second, hannu safwan ya saka ya daga weak head dinta yaga face dinta da akwai hawaye har da majina, all this while baiji kukan ta ba balle ya sa halin da take ji, kurawa young face dinta yayi yana kallon yanda take breathing heavily, baki ya hada da nata ya fara kissing dinta yana wasa da tongue dinta cikin nashi, personally he likes her and he's going to have her in a way that har ta mutu. She won't dream of another, hannu ya maida kan chest dinta yana shafasu to he's satisfaction, he's having a second erection while he's still in her back, sai da ya gama samun erectiton ya zaro ya dawo gabanta, har lokacin bakinta cikin nashi and he's eyes are wide open yana kallon reaction dinta while he's trying to disvirgin her for real, idanuwa ta zaro again feeling another great pains, kwace bakinta tayi Tana "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...mama...." Tafada da sauran strength dinta, Kama kugunta yayi gam that duk  yanda zatayi moving he's still attached to her, she's feeling kaman an hada gabanta da bayanta saboda azaba, bayan kaman minti goma yaji he needs another style, mikewa yayi daita a hannunshi and still inside her, sai lokacin yaga jini dake kasa, bai tsaya ta kan jinin ba ya nufi bedroom rike da nana that is looking at good as dead Don duk jikinta a sake yake and she's not moving. Thanks.34❤💛💙💜💚 Sirrin wasu gayun 💛💚💜❤💙 ® zuwairat (ummumaryam) 3⃣4⃣ Don't read if you didn't pay, if you do I owe you, duk wayanda suke karanta novel Dina basu biya ba Allah yaisa, I mean it, if you like take it for granted, it's your business. Yanda shiga bedroom ya wulla ta kan lafiyayyan gadonshi yayi spreading dinta to he's satisfaction, how many of you have seen yanda ake spreading kaza wajen gashi tou haka ya ware legs dinta, she's not saying a thing or moving, nan ya fara dibanta kan sari kaman Allah ya aikoshi, sai da yayi mata kaca kaca Sannan ya samu natsuwa, komawa yayi gefenta yana kallo If she's still alive. Chest dinta dake up and down ya nuna kawai Tana da rai amma bata motsawa, hannunta ya daga yajishi sake, ajiyan zuciya ya saki yana cewa "Gobe in karuwanci abunyi né ki Kara...o know in your next life you won't agree to sleep with any man..." Yafada cikin confidence Don yasan what he did to her, yasan how he handled her, mikewa yayi y daga  kan gadon yana kallon naked body dinta sake yashe, "Girls of nowadays with death wish...all for money...ni duk yarinyar data ci kudina sai tayi dana sani ci...because I will make every penny counts....yanda nasan am going to hell I will make sure I take any bitch in my way with me..." Yafada hankalinshi kwace, bathroom ya shiga ya wanke kanshi Sannan ya cika bathtub da ruwa Abunda bai taba yiwa yanmata ba kenan, you care for yourself after ya gama dake amma abinda yayiwa nana is quite different from the others, he handled her so bad that yasan she will need an assistance, especially na Doctor, ruwan daya  cika ya taba yaji zafin ba sosai ba, ruwan zafi ya zuba yaji zafi enough Sannan ya fito daga bedroom wearing nothing, kafarta ya daga yana cewa "Hajiya nana tashi..." Yafada cikin mugunta, ko motsi batayi ba, hannunta biyu ya rike ya jawota tsaye ya saketa ta fadi kan gadon, dariya ya saki yana cewa "Shegiya..." Kan gadon ya koma ya dauketa Sannan ya tsaya yana kallon gadon da ya baci da jini, Sannan jinin ba kadan ba, now he's wondering where the blood is coming from, yana shiga bathroom din ya wullata cikin bathtub tayi saurin bude Ido Tana kokarin sauka daga cikin ruwan saboda azaba amma sai ya danneta cikin, she can't talk sai jujjuya Kai take saboda yafi karfinta, dole haka ta hakura ta maida idanuwanta ta lumshe new tears na rolling, sakinta yayi yana cewa "Kika fita sai na ci uwarki..." Yafada mata yana mikewa tsaye, kallon ruwan daya sauya kala yayi, gani yayi ruwan ya Koma red sosai alaman jini na zuba ciki,  ko kadan baiji wani Abu ba ya fice daga dakin, nana sai jujjuya Kai kawai take Tana biting lips dinta sosai saboda azaba, ganin ya fita yasa ta rike bathtub din zata fita amma sai ta kasa,  dole ya koma ya zauna cikin wannan ruwan Mai zafi kaman na tuwo, babu abinda take furtawa sai "Mama....mama....wayyo..." Kawai take furtawa while turning her head from side to side, she wants to yell and scream because of the pain she's going through right now amma babu voice din ihun, kawai gani take big mama sold her out to the devil himself, ko kadan babu imani tattare da wannan saurayin, yana kama damutm amma ba mutum bane, sai Yanzu ya sani not all that glitters is gold, tunawa tayi da Maryam tasan she's in the hostel reading her books, tunawa tayi da mahaifiyar ta Tana tunanin what she's doing at the moment, kawai she prays she leaves here alive tayi alkawarin she will be a good girl, inshort bata Kara zuwa school balle wani Abu ya sake faruwa, tunawa kuma tayi da kilan ba zata bar nan da rai ba saboda if ya sake Abunda yayi mata she's definitely dying. Safwan na shiga ya bude closet ya dauko Wando ya saka tare da singlet, bedsheets ya dauko ya cire Wanda ke kan gadon ya rufe wata, face dinshi so bright kaman someone is not in he's bathtub bleeding from both holes,  sai da ya gama ya fita falo ya sa mopper yayi mopping inda jini yayi dropping Sannan ya bude fridge ya sha ruwa Mai sanyi ya koma bedroom dinshi, bathroom ya wuce direct looking at nana dake yashe cikin bathtub, "Ke come out..." Ya fada atakaice yana jingina da tiles dake jikin bango, ahankali nana ya bude idanuwa ta zuba mashi ta sake maidasu ta lumshe, "Ke..." Ya saka mata tsawa, sake bude idanuwanta tayi, "I said come out..." Ya fada mata, cikin shessheka ta rike both end na tub din Tana biting lips dinta ta samu ta Mike tsaye, jikinta sai rawa kawai yake, kurawa chest dinta Ido yayi yana mamakin why one look at her chest turns him on, Tana mikewa ya karaso kusa daita tare da bending Don ganin if blood is coming out, yana taba cinyarta ta saki Kara, Kai ya daga ya kalleta tare da saki tsoki "Step out..." Ya umarceta, da kyar ta daga kafa ta fito waje, ko kadan bata Jin kunyar she's naked saboda ita kadan tasan Abunda take ji, "Ware legs dinki..." Ya sake umartarta, kin warewa tayi, her legs are not close so yana kallon damage dayayi mata, she's swollen in both ways,  daukantar yayi suka koma bedroom ya wullata kan gado ta saki yar Kara, shima haye gadon yayi ya jawota jikinshi, kuka ta farayi Tana bashi hakuri, "In ka Kara mutuwa zanyi.." Tafada cikin wata muryar da duk Wanda yaji sai ya tausaya mata, , "You have whole week with me...Don haka you better get use to me...na biya kudi da yawa kanki...and kece abinci na morning, afternoon evening and night..." "Wayyo Allah...Kayi hakuri..." Tafada Tana Jin yana matsa chest dinta to he's satisfaction, kan hanshinshi ya dinga shafawa yana cewa "Tell me about yourself you sweet beautiful girl..." Yafada yana lumshe idanuwa, nana dake shessheka kasa magana yayi, kallon eyes dinta dake lumshe yayi yace "If har kina son in dinga rangwanta maki while you're staying for a week ki bar barina Ina magana babu amsa...kina ganina nan ban da mutunci..." Yafada yana kwance kanta playing with her chest, "Dan Allah....ban iya sati nan...mutuwa zanyi ..." Tafada hawaye na fita suna shiga kunnenta, yar dariya yayi yana biting lips dinshi yace "Bazaki mutu ba Ai...kudine kike so....kinsan me nayi na samu kudi?.." Ya tambayeta, da sauri nana ta girgiza mashi Kai "Good..like wise kema babu Wanda zai San yanda akayi kikayi kudi...kinga lather din kudi wahalal hawa gareta...dole mutum zai sha wahala kafin ya samu kudi...Mai néman halal ya wahala balle Mai néman haram?.. Kawai babe yanda kika yarda kika zo nan hakuri zakiyi da duk Abunda zaki fuskanta..." Yafada so calm kaman wani mutunin kirki, Kai ta dinga girgiza mashi Tana cewa "Wallahi ban Kara son kudi..." Bata karasa ba ya sake fashewa da karfi tare dacewa "You're so funny..pls Nidai fada min about yourself..." Yafada mata, cikin shessheka Ta fada mashi takaitaccen story dinta, "Hmmm Yanzu dai kina da uwa dake kaunar ki da uba...amma you're here hustling kou??." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza mashi Kai, "Yes mana...daga zuwa school shikenan...now tell me are you happy you're here..." Bai karasa tace "No..." "Then why are you here?.." "Big mama ce....nace ban iyawa....tace..dole in zo..." Dariya yayi sabida yanda take magana kaman numfashinta zai dauke, "Dalla rufe min baki munafuka...now just tell me about yourself...tell me ya akayi beautiful girl like you kikayi choosing wannan hanyar ..." Yafada while massaging her chest, he's so interested in her chest, Allah bai taba hadashi da small  Mai such Kaya ba sai ita, cikin galabaita da wahala nana ta bashi short and brief story of her life, yana kwance kanta yana sauraron abinda take cewa, sai da ta gama ya daga Kai ya kalleta yana cewa "Yanzu kina da uwa da uba da suke kaunar ki amma you're here...daman ku yanmatan nan haka kuke, parents dinku zasuyi hustling su saku a school sabida ku samu good future amma karshe sai kuce Ai ku ba haka kuke so ba...sai ku fara bin Maza...that's abinda kuke saka masu dashi...very few girls ke graduation with virgnity dinsu...gaku da son big boys kaman mayu...see let me tell you something assuming when I was looking for a Job San samu wani ya taimaka min da aiki ko na dubu ashirin né da I won't be here...mu Maza we can manage har sai if there's no way out...ku kam ko da iyayenku are trying amma you still end up doing bad things..." Ya karasa maganar shi out of regret, shifa har kullum bai daina tunanin inda ya samu taimako da bai shiga halin da ya shiga ba,  ita dai nana jinshi kawai take, chest dinta da yake mulmula ma ya isheta, ga azaban both front and back Sannan ga lousy story. Ko second daya bata sonjin voice dinshi balle ta saurari abinda yake cewa, "Hmmm wato bakison Jin voice Dina kou...well let's go back to business.." Da sauri nana ya zaro idanuwa, aikam bai saurara mata ba, duk kumburin da tayi baisa ya tausaya mata, nana bata taba tunanin such thing will happen to mutum bai mutu ba amma after he's through she was still breathing, duk wahala da take gani gidansu bai sai ta taba samun sleepless night ba, duk aiken da mahaifiyar ta keyi mata baisa ta samu sleepless night ba, nagging mahaifiyar ta baisa ta taba samun sleepless night ba amma yau duk wahalal data sha hannun safwan daya kamata tayi bacci batayi ba, ko moving kafarta bata iyayi sabida wahala, dukda ya daina she still feels him in her, idanuwanta biyu har garin Allah ya waye, safwan kam bacci yasha sosai Don ko juyawa baiyi ba har garin Allah ya waye, yana bude idanuwa ya hangeta ya sake saduwa daita, this time ko kuka batayi sau yarfa hannuwa kawai take, wannan Karin kam data ji azaban zai kaita lahira she try fighting him amma sai ya Kama hannunta biyu cikin nashi while striking through her with all he's got. Yana gamawa ya shiga yayi wanka ya hada ruwan da suka fi na jiya zafi ya wullata ciki ta dinga ihu Mara sauti amma bata iya moving balle ta fita daga cikin wannan ruwan, she never knew she's was a princess but thinks she's a slave, kullum maganar ta mum dinta ta maida ta baiwa ko house girl amma she's never knew cikin  take ba, she can't talk loud amma kawai she's saying in har ta bar nan alive she will never argue with her mom again, atakaice not her mom, kowa ma, ko fita bazata karayi ba,  bayan kaman minti talatin safwan ya shigo sanye cikin expensive clothes da suka amshi jikinshi, yana shiga nana ta daga Kai ta kalleshi ta maida kanta kasa, "Ki fito...kar ki Kara barin inzo kiranki...am not your slave....oya ki fito..." Ya fada sounding so angry, nana ko motsi batayi balle ta tashi, kara daka mata tsawa yayi yaga she's not even moving, tsoki yaja ya fice daga bathroom din, kitchen ya koma ya sayowa kanshi Kwai tare da hada tea Sannan ya dawo falo ya zauna ya ci yasha ya koshi ya kwanta kan kujera sai bacci, bayan kaman hour daya da rabi ya bude ido, he was thinking Tana bedroom yana shiga yaga wayam, da sauri ya shiga bathroom ya ganta zaune cikin ruwan Tana bacci, "This is serious.." Yafada yana zuwa bakin tub din, bending yayi ya dauketa tayi saurin firgita, baki ya tabe ya kaita bedroom ya jefa ta gado ya rufe mata blanket ya koma falo, nana komawa bacci. Bayan kwana uku aka fara aikin company din safwan inda yake barin nana gida yaje site  ya dawo, still dai ko sau daya bai taba daga mata ba, duk private part dinta yayi peeling saboda azaba amma a haka safwan ke kwanciya daita, Yanzu bai zama gida da rana amma in ya dawo gidan bai bacci har garin Allah ya we, safwan irin mazan nan né masu jaraba ko ince hariji, he don't mind being stuck in a woman from morning to night, abinka da young guy dake ji da karfi da kudi, vacancy aka lika a site din na néman maiakta da laborers, the following day yana zuwa yaga wajen cike da matasa da kuma tsofi mutane, zama yayi cikin motarshi yana kallo su yana imagining kanshi few months back, turawa da suka sone masu kula da yanda tsarin komai yake, tunda ake aikin leberanshi nobody pays like safwan, in Ana bada 1k shi zai bada 3k, he triple the payment Wanda yasa kullum matasa zuwa suke, at least da akwai wajen mutane Dari biyu dake aiki a site din amma duk Wanda yazo sai an daukeshi, turawan cewa suke mutane sun isa amma sai yace the more people the faster the work will come to an end. Yanda tsarin ginin company din yake babu Mai irin wannan company a whole of Africa, sai dai kasar turawa, most yan cult suna farawa ahankali Don kar a sa masu Ido amma safwan don't care, yau da alhaji idris maisaa da usman Mai dala sukazo wajen they were surprised, alhaji idris cewa yayi he should slow things down kar ya tona masu asiri, tsoki safwan yaja yana cewa "I owe nobody any explanations...duk ubanda yake tunanin I owe him yazo ya tambayeni...." Y amsa mashi sounding so stubborn. Shi kanshi alhaji Mai saa yasan safwan ya damashi yasha in every way, saboda yanayin character disnhi na determination abun tsoro né, in har gari zai yi irin safwan goma sai an samu remarkable problem. Dukda abubuwan nan da yake he's so hungry for one thing wato hallaka habib, tunda Shugaban yayi mashi baki yake Jin kanshi bai da total satisfaction sai ya kashe shi da hannunshi. Nana kam Tasha wahala ta fita hayyacinta, Tana kwace daure da towel Don tunda tazo gidan bai barin ta saka Kaya Wai he don't have to to undress her Don haka ya zauna babu Kaya, daman ko pant bata iya sawa saboda azaba, Sannan bai damu taci ko bataci ba, shi dai yasan da akwai abinci Sannan in sai ci zai kirata only once if she comes good in bata zo ba kuma it's her business, in yaci sai ya hau aiki because da dare kawai yake gida Yanzu da rana kuma yana site din company dinshi, nana sai kuka take Tana kwance daure da towel da kadan ya rufe bombom dinta, daga nesa you can see how injured she is, babu Abunda take sai sakin ajiyan zuciya, wani irin yunwa take ji amma ciwon da take ji a every part of her body ya hanata cin komai, her mouth is so dry to her throat, bata San big mama haka take ba sai Yanzu, ita tace she should call her amma unkownly ta dauke mata waya daga cikin bag dinta, she was thinking tazo gidan da phone amma babu waya ciki, ahankali ta Mike daga inda take kwance  Tana Dan saki nishi tare da cije lebenta, ta rame sosai idanuwa duk sun koma ciki, Tana nishi ta zauna hannunta rike da bedsheets gam kaman life line, da gefen ass dinta daya ta zauna Don ko kadan bata gigin zama daidai, tafi minti daya a haka Sannan ta Mike ya fita daga bedroom din zuwa falo, she's was walking with her two legs wide apart Don tamkar she's walking how to walk, Tana zuwa falo ta tsaya Tana kalle kalle, gani tayi komai na dakin na jujjuyawa saboda yunwa, ahankali ta taka ta nufi inda fridge dinshi ke tsaye kusa da dining table ta bude, duk Kayan sha da Akwai ciki, wani youghut ta dauka ta kafa Kai ta shanye tas Don tamkar magnet haka cikinta ya koma, ji tayi jikinta na rawa saboda sanyin abinda ta sha, ahankali ta rike kujera dining ta zauna gefe guda Tana sakin nishi, Kai ta hada ta table Tana ji kaman zatayi amai, sai da ta Kai kusan minti biyar a haka Sannan ta dawo daidai, tunda tazo gidan yau 4 days kenan amma bata taba yawo falon ba balle taga what the house is made of, ji tayi she still wants more, her stomach was still rumbling saboda yunwa, ahankali ta shiga kitchen taga trakacen left over food, Wani big leather ta gani ta bude taga kaza da chips da aka ci aka rage, ahankali ta dauki cinya ta Kai bakinta taji bai lalace ba, nan take ta cunye tas Sannan taji ta koshi, cikin tafiyarta Mai Kama da tatata ta koma bedroom ta tsaya gaban mirror Tana kallon yanda ta rame, tasan big mama ta kashe wayarta kuma in har mom dinta zata kirata for some time bata samunta she will come to school looking for her ko kuma ta Kira Maryam taji what is happening, ajiyan zuciya ta saki hawaye na rolling, she hates her life and she's so wise to know that Allah is punishing kan gardama da tayi wa mum dinta da kuma kwadayin big life, sai Yanzu tagane kowa ka gani da kudinshi kawai a ka kalleshi, Baka San exactly what he went through to have that ba, "Indai haka ake zama big girl Wallahi gwanda in mutu da talauci..." Tafada cikin kuka, sai ma ta tuna Ai gidansu babu yunwa mahaifinta yana kokarin fita hakkin yaran shi kawai dai she's greedy to herself. Stool dake gaban mirror ta Dan Dora kafa tare da yaye towel dake jikinta, da kyar ta ware kafarta Tana kallon gabanta cikin mirror, baki ta rike Tana kuka, Tana mamakin wane irin mutum né wannan bawan Allah da aka hadata dashi Wanda ko sunanshi bata sani ba. Habib né zaune kan gadon hospital kanshi daure da new bandage da alaman an sake mashi dressing, mufida ce zaune gefen gadon Tana bashi tea a baki sai she yake kaman bai so, alhaji bello dake zaune sau Sannu yake mashi saboda yanda habib ke squeezing face, yasan he's feeling so much pain né, in alhaji yayi mashi Sannu sai ya amsa da yauwa, Doctor né ya shigo yana kallon shi, "Muhammad..."ya Kira sunanshi yaga bai daga Kai ba, mufida kallon Doctor tayi Sannan ta maida dubanta ga habib, kawai Tana Jin tausayinshi sosai, tasan he's family will be missing him dukda he have been mad, Yanzu babu alaman hauka jikinshi sabida daman kafin ayi mashi aiki sai da aka yi mashi aski, kawai dai wannan rama dayayi da duhu Sai kuma legs dinshi dake dauke da faso as a result of tafiyar  kafa dayasha, wani sunan Doctor ya kirashi still bai kalleshi, damanalhaji yace a barshi with time zai tuna komai, kawai a maida hankali kan warke wan shi, tambayan shi Doctor yayi as usual abinda ke damunshi ya nuna mashi Kai kaman yanda ya Saba nuna. Mashi kullum, Mamanmu kuma alhamdulillah her little business was booming, har cikin gidan ake shiga Don a sayi Kayan da take saidawa, Allah yaga halin da take ciki kuma ya sakawa yar sanaar albarka Sannan it's taking her heart away from lots of things, dukda yanda take shiga busy Yanzu bai hanata tunanin danta habib, kullum dai Tana cikin yi mashi aduar kariya a duk inda yake, Fatima kam ciki is coming out fine. Rabia kam she can't still believe she's carrying twins a cikinta, kawai she cant believe yasan safwan né a jikinta, she hates him with passion despite har lokacin bata samu labarin mutuwar mahaifinta ba, kullum sai ta tsinewa safwan sau goma or more. Nana kam ta cika sati guda gidan safwan with so much pain and agony, ko tafiya bata iyayi Yanzu sabida daren jiya was quite different from the previous ones, ko kadan bai tausayawa swollen private part dinta ba, haka ya dinga stroking da karfi har garin Allah ya waye, gari na wayewa ya kalleta yana cewa "Sugar nawa zan kara maki ...I want you to stay for a month..." Yafada yana kissing wuyarta, bata yi magana ba sai dai ta girgiza mashi Kai, "Shikenan Ai..tunda bakison kudi...zan samu wata Ai...irin ki basu karewa a garin Kano."Yafada yana mikewa, "Yanzu dai da dare kikazo Don haka da dare zaki tafi..." Yafada yana shigesa bathroom, nana dai Tana kwance Tana sakin ajiyan zuciya sabida ita kadai tasan what she went through but didn't die, Yanzu dai tasan wahala bai kashe wa sai in kwana sun kare, Jin yau zata bar gidan nan yasa ta saki wani ajiyan zuciya, she can't wait to step out of the gate dukda batasan inda zata nufa ba amma tasan in har zata samu abun hawa dole zaa kaita unguwar su, safwan na fitowa daga wanka ya shirya ya tafi site bai dawo ba sai bayan sallah magrub, sai da ya sake saduwa daita Sannan ya umarceta ta shirya while he was calling big mama, dole yasa ta Mike daga kan gado ta shiga bathroom while Tana dafa bango, ko hannu bata iya sawa ta wanke wajen kawai ta watsa ruwa a wajen ta fito Tana Jan kafa kaman wata crippled, wannan Kayan da big mama ta daya mata tafiddo cikin bag dinta taga duk ya maida mata kudinta cikin bag din, kaman ta ajiye Sai kuma taga she's the loosing one, rufe bag din tayi ta shirya ko maganar saka pant bata iyawa. Falo ta fito bayan ta shirya tayi tsaye while safwan na kwance kan doguwar kujera kiran big mama né ya shigo safwan baiyi piçking ba ya Mike ya Kama hannu nana sukayi waje, dukda bata iya tafiya janta ya dingayi har suka isa bakin gate, yana sakin hannunta big mama dake tsaye jikin motarta ta nufosu, ko kallon inda take nana batayi ba ta fara dingishi Tana tafiya facing the road, safwan tsayawa yayi ya kurawa bayanta Ido sai yaji kuma ya tausaya mata, big mama kallon safwan tayi then back to nana tabi bayanta Tana kiran sunanta. Duk Wanda yace baiji will sure learn his or her lesson one way or th other.35💙💛❤️💜💚 Sirrin wasu gayun 💚💜❤️💙💛 ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣5️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do Allah yaisa. Safwan jingina yayi da gate while big mama was calling nana then Tana kallon ya da nana ke ware legs Tana tafiya da kyar, yanda take tafiya ko  blind person will know she's bleeped, kuma not anyhow bleep, hardcores bleeping, "Nana Ina zaki Wai...bakiga am here to pick you up ba..." Big mama ta fada sounding a little angry, ko kallon inda take nana batayi ba kawai she will crawl and leave for safety, for as long as she's concerned big mama so tayi a kasheta, Allah né yayi da sauran kwanan ta gaba, taki biyar big mama tayi ta isa inda nana take kasancewan she can't walk fast, cikin fishi ta kama mata hannu da karfi nana ta kwace Tana cewa "Muguwa....kar ki tabani..." Tafada cikin low voice Tana hawaye, safwan dai na tsaye yana kallon su kasancewan da akwai haske koina despite it's night abinka da unguwar manya, yasan he's mean and dangerous amma yasan he teaches her good lesson that hardly ta Kara bin wani kato for the rest of her life, daman he always promised himself Indai yarinya zata zo gareshi sabida kudi he will handle hot and hard that she won't do such that again, rabia ce kawai ya Dan tausayawa , itama because she's not in for he's money, she's in to see he's sick mom, "Rabia..." Ya furta ahankali remembering her, daman sai ya dade bai tuna daita ba, but when ever he does yana Jin haushi for God  knows why. "Nana nice muguwa?.." Big mama ta fada Tana nuna kanta, cikin kuka nana ya ce "Kece muguwa....azzaluma....Allah yaisa...." Ta fada cikin matsanacin kuka, big mama rike Baki tayi while Ita kuma nana ta juya Tana tafiya with legs wide open kaman an toshe gabanta da wani Abu, kallon yanda take tafiya big mama tayi ta juya ta kalli safwan dake rungume da hannunshi a chest dinshi, gira daya ya daga mata wearing a wicked smile, big mama tasan in har nana ta Kai gida a haka she will reveal her don dole zaa San something happened to her, a fusace ta juyo ya nufi motarta, safwan dake kallon ta ya gano what her intention is Don haka takawa yayi ya tare ta yana cewa "Wallahi kika sake kika kasheta you're dead too.." Ya fada mata babu wasa, big mama daga Kai tayi ta kalleshi tare da sakin murmushi Tana cewa "A cikin yan cult din ma Mai mayene mind reader kou....I can't let her go home like this....zata tonamin asiri...I can't let that happen..." Tafada Tana bude motarta, still yana ganin her determination to end nanas life, taki biyu yayi ya riko shoulder dinta yana cewa "Don't touch her...if you do you will have me to face..." Yafada yana rike da shoulder dinta sosai kaman he will pull her down, cikin zafin rike shoulder dinta ta fixge Tana cewa "Don't you dare threats me..don't know what am capable of,.,," tafada cikin tsiwa, kallonta yayi for a second yana kallon next plan dinta, kawai Tana son bin bayan nana ahankali har sai tazo inda babu hasken fita Sannan tabi kanta da mota and make it look like an Accident, "You might know lot of people...amma bakisan limitless ba...Wallahi am unthinkable...kar Inji wani Abu ya samu wannan yarinyar...am warning you..." Yafada mata idanuwanshi na sauya kala, kallonshi tayi taji she's so frightened, zubawa juna Ido sukayi Tana kallon yanda idanuwanshi suka sauya, dukda it's night she can see he's dark eyes clearly, sauke Idannuwa tayi tace "Wurin iyayenta zata ..kuma am sure zata fada masu komai sabida duk Wanda ya ganta yasan da akwai matsala...so now you're saying should fold my arms and watch her tarnish my image..." Ta tambayeshi cikin sanyinmurya, daddaurewa yayi yace "Don't just harm her..." Ya fada mata Sannan ya juya ya bar wajen. Big mama dai ba haka taso ba but bata da zabi haka ta wuce nana dake tafiya da kyar da gudu kaman zata haye kanta. Nana bata iso gida ba sai wajen 9:30 na dare, daman duk rashin Jin yaro sai ya kwasowa iyayenshi matsala, amma lokacin da ake basu shawara basu ji, sai in abun ya chabe masu sai su gane hanyar gida, Kofar ta dinga bugawa da karfi kasancewan lokacin an rufe kofa, da touch light mahaifinta yazo yana cewa "Waye?.." "Nice.." Nana ta amsa mashi cikin voice dinta Mara fita, mahaifinta kam bai ji abinda take cewa ba, ya sake tambayan waye, still magana tayi amma baiji ba, sai da tace nana Sannan ya bude kofa, he was so surprised da yanda ya ganta at the time of the night, touch ya dinga haskawa face dinta yana kallon how lean her face is Sai kuma how swollen her eyes are. "Nana..." Ya kirata yana kaucewa Don ta shiga ciki, da kyar ta iya daga kafa ta taka tudunka dake Kofar gidansu, kallon mamaki ya tsaya yana mata, mahaifiyar ta dake kwance tsakar gidan naji ance nana tayi saurin mikewa, nan suka ci karo da nana that is walking inside, dad dinta haska legs dinta kawai yake yana kallon yanda take tafiya kaman gurguwa, Tana ganin mahaifiyar ta ta saki jikinta fadi jikinta ta fashe da sabon kuka, kawai tasan rashin Jin maganar mahaifiyar ta yajaza mata wannan balain, salati mahaifiyar ta ta dingayi while da dinta na tambayan ta what's wrong with her, nana dataji uwar Bari bata cikin kuka ta fada masu abinda ya faru form big mama to safwan Wanda bata San sunanshi ba, kudin da aka bata ta fiddo cikin bag dinta,  hannu mahaifiyar ta ta Dora a Kai Tana kuka sosai Tana "Na shiga uku...na shiga uku...na shiga uku..." Shine kawai Abunda take maimaitawa, mahaifinta kam komawa yayi ya zauna kasar cement yana saki ajiyan zuciya akai akai, sai Shafa kanshi kawai yake da gani yana cikin tashin hankali, abinka dana miji baiyi hawaye ba amma he's more disturbed than her mother, nana na kuka haka mom dinta Sai kuma yar sister dinta, "Wallahi ban yarda...." Mahaifinta ya fada yana mikewa, jiki na rawa ya Kama hanyar waje, da gudu matarshi ta bishi ya kirashi, cikin kuka Yafada mashi yayi hakuri zuwa gobe. Safwan kam he missed nana because he feels he's lonely nobody to quench he's never ending desire with. Kawai juye juye ya dingayi har garin Allah ya waye, thank goodness yana da abunyi da yawa a gabanshi Don haka bai damu ba sosai, kawai he feels satisfied for no good reason. A gidansu nana kam gari na wayewa mahaifinta ya kama hanyar police station, nan ya fada masu komai aka zo har gidan aka dauki statement din nana, nan suka tafi buk da mahaifinta da police officers har guda biyar néman big mama, ko da sukaje bata school, she knows it will happen and she stayed at home, daman lecturers da dama are at her beck and call Don haka basu wani maida hankali kan abinda ke faruwa ba, har gidanta akayi tracing akaje, nan akayi arresting dinta zuwa station, koda ta shiga ko complete hour batayi aka fiddata, kawai sai aka kama maidawa dad din nana laifi Wai Ai sharri yarshi tayiwa big mama, kuka malam tanimu ya dingayi yana masu Allah yaisa, he never knew babu justice sai Yanzu, he was pleading yazo da yarshi Don suga juna da big mama amma duk aka ha nashi magana, a haka ya koma gida ya hada Kai da gwiwa tare da family dinshi, nana kam ko kadan bata ga laifin big mama ba, laifin kanta kawai take gani da irin kwadayin da take dashi, gashi yau kwadayi ya kaita ya Baro, she always fancy big boys da kuma yanmata masu class, duk Sanda ya hangi mace da jeep ko Mota sai tace "Nima zanyi motar nan..." Now she know wannan motar bai da saukin samu, har wajen yamma babu Wanda yasha ko da ruwa gidan, gashi nana is in so much pain Don tafiyarta kaman it's getting worse and worse, "Malam mu kaita hospital..." Mahaifiyar ta tafada cikin gajiyawa, malam bai ce komai ba ya fita da sauri kaman wani mahaukaci, nana dake ragube jikin bango sai kallo su take Tana hawaye kawai Tana tausaya masu, she can't believe itace sukewa wanna kukan bayan ita ta Kai kanta, bayan kullum babu abinda take gani suna mata sai tsana da takura, daga idanuwa tayi ta kalli karamin gidansu taga tamkar aljanna Sannan it feels so save and secure, sai Yanzu ta gane wannan mutane biyu wato uwa da uba are the number protector apart from our creator. Bayan kaman minti goma mahaifinta ya shigo yana cewa su fito su tafi, komawa yayi ya zauna cikin adaidaitan yana jiran fitowa su, maman nana hijab ta dauko Sannan ya ddaukowa nana doguwar hijab din islamiya ta saka mata, da kyar nana ta Mike ta fito waje sai wawware legs kawai take to each angle, suna fitowa wata neighbor dinsu ta leko ta gansu, kallon mamaki tayiwa nana Tana cewa "Subhanallahi....me ya sameta?.." Matar ta tambayesu looking so concerned, "Dan kanoma ne yayi mata tsiro..." Maman nana ta amsa mata Tana rufawa yarta asiri, idanuwa nana dake shiga cikin adaidaitan ta lumshe sai new tears, ko zama bata iyayi sosai, "Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...daman Tana dashi?.." Matar dake néman bayani ta fada, "Eh..." Maman nana ta amsa mata atakaice sounding so fed up with the question, "Yanzu Ina zaki kaita?.. " matar tambayeta Tana lekawa cikin adaidaitan, "Asibiti..." Ta amsa mata Tana yiwa Mai adaidaitan alaman ya tashi, "Gaskiya da kunyi mata na Hausa..ai asibiti basu da maganin daya dace daita...." Bata Ida maganar ba taji an tada adaidaitan, bata Kara cewa komai ba ta koma cikin gida Tana wasu small talks su kuma suka tafi hospital, Doctor daya duba nana was asking mutane nawa né sukayi mata hakan Don basu fada mashi exactly what happened ba, shuru sukayi suna kansu kasa, "Gaskiya anyi mata illah...daga gabanta har bayanta an bareta da yawa...gaskiya mutane babu imani..." Doctor din ya fada sounding so disturbed, Jin ance har bayanta yasa both parent new tears kuka, Don nana bata fada masu cewa har ya baya yake nemanta ba,  to the extent yau kusan 8 days kenan bata iya gigin cewa she will enter toilet to excrete, daman ba wani abincin kirki takeci ba, "Yanzu dai gaskiya dole ayi mata aiki kar a samu matsala...." Doctor ya fada masu, da sauri mahaifinta yace "Wane irin matsala...." Ya tambayeshi cikin tashin hankali, "Well abinda ke faruwa is kowa yasan alauran mace kuma yasan abinda ake da wajen...tou in sperm din na miji ya shiga wajen yasan ya da zaiyi ya sarrafata da kanshi...amma bayan mace kuma daban yake...kowa yasan Abunda ake da wajen...ba'a son wani Abu na shiga Don da wuya ya fita....tou in spermatozoa ya shiga wajen ya dade yana komawa tsutsa Wanda zasu dinga cunye junansu har ya rage babban guda daya...wanna guda dayan zai dinta néman abincinshi wato spermatozoa, in bai samu ba zai dinga cin naman jikinta Wanda ke haifar da anal cancer...." Nana sai yarfa hannuwa kawai take Tana kuka sosai saboda tashin hankali, a rayuwa kome zakayi kar ka yarda hakkin iyaye ya shiga saboda in naka tashin hankali yazo sai ya katare da kowa, "Na shiga uku..." Kawai nana take ta maimaitawa, Doctor yacigaba dacewa "Abinda yasa nake fada maku hakan is because anyi releasing a bayanta...Don haka sabida risk of having the anal cancer ya kamata ayi mata aiki a wanke wajen completely.." (Ya rabbi duk shegiyar ko shege dake bada bayanta ko bayanshi saboda abun duniya Allah yasa duk balain duniya ya taru a kanta ko a kanshi...duk laifin abinda kuke ke shafan mu...Allah yaisa matsiyata. Tabewa ta duniya da lahira ya tabbata a kanku laannanu..duk ranar da akayi luwadi tattare duk arzikin duniya ake a kaishi ga rabbi a kasa kanshi dubu sabain a maido mana kashi daya tak...amma sai a dorawa shuguba laifi...ai dole wahala da talauci suyi yawa...Allah kasa mu gama lafiya ameen.) baban nana sai zufa kawai yake sabida abinda Doctor ke fada. "Yanzu Doctor nawa né zaayi aikin... " ya tambayeshi duk jikinshi na rawa, shuru Doctor yayi for a moment while ita kuma mama nana Tana ta kuka gwanin ban tausayi, ajiyan zuciya Doctor ya saki Sannan yace "Personally inda ni zanyi aikin da bazan amshi ko sisinku ba..kawai sai dai ku nemi na magani amma ba field Dina bane.,..wasu manyan Doctor zasuyi aikin kuma aikin ba karamin aiki bane...Don haka zaku bada dubu dari biyar ..." Bai karasa ba duk suka saki salati Jin kudin da ya kira, ita kam nana kudin basu tada mata hankali ba sabida tasan kudi da aka bata zai isa ayi mata aikin, shi kam mahaifinta mikewa yayi saboda tashin hankali, shi mutum né Mai rufin asiri amma in zaa yankashi baida 200k a account dinshi, he's a civil servant. Ahankali nana ta daga Kai ta kalleshi Tana mashi alama da Ido, sai lokacin shima ya tuna da wannan kudin, ko kadan baiyi niyyar taba wannan kudin ba, yayi niyyar ya badasu sadaka duka Don Allah ya bi mashi hannkinshi cikin gaggawa amma now he have no choice, "Doctor babu saukin da zakayi mana?.." Ya tambayeshi muryar shi na rawa, "Gaskiya malam iya taimakon da zan iya kenan..." Ya amsa mashi atakaice, mahaifiyar nana ya kalla yace "Ina kika ajiye wannan kudin..." Ya tambayeta kasancewan ita ya umarta da ta ajiye wannan kudin, nan tafada mashi inda ta ajiyesu, bai bata lokaci ba ya kalli Doctor yace ,"tou zan dauko kudin Yanzu...sai ayi Abunda ya kamata..." Ya fada yana ficewa daga office din da sauri, mikewa Doctor yayi ya fice daga sakin few minutes ya dawo da waya nurse da irin kujeran nan na mara lafiya nana ya koma ya zauna tana kallon mahaifiyar ta, kwantar daita akayi Doctor yayi contacting wayanda zasuyi aiki akayi fixing ranar aikin. Seven months later. Fatima ce kwance sai kuka take sosai saboda azaban da take ji, mamanmu  sai Shafa kanta take Tana mata Sannu Sannan Tana rike da rubutu cikin cup Tana kokarin bata amma bata iya amsa sai kauda Kai kawai take, "Zara kisha...zakiji sauki..." Mamanmu ta fada mata, "Maman...mu....ban..iyawa...." Ta amsa mata voice dinta na rawa, "Aa Zara...sha zakiyi...bude bakinki..." Mamanmu ta umarceta, ahankali ta bude baki mamanmu Tana zuba mata Tana hadiyewa, ungozomar dake amsar haihuwan yawancin matan kauyen da basu zuwa hospital ce tayi sallama mamanmu tayi saurin amsawa, shigowa tayi ta fara aikinta Tana duba Fatima, tasan Fatima zata sha wahala sosai Don sau daya kawai ta San namiji kuma anason mace Mai ciki ta yawaita kusantar mijinta saboda ta samu sauki wajen Haihuwa amma ita bata samu hakan ba, parents din Fatima kam suna cikin masu gidan sun kasa zaune sun kasa tsaye ban da adua babu abinda amminta take mata, rubutu kam kala kala haka ake bata amma nothing sai wahala da take sha sai, ungozomar cewa tayi Mamanmu ta fita daga dakin amma ta rufe Ido taki fita, ganin har kusa hour biyar Fatima na kwance cikin azaba yasa mamanmu ta fita hayyacinta, fita tayi daga dakin ta shiga inda take ajiyan kudin Kayan sanaar ta ta tattaro kusan 30k ta fito tayi gidan su Fatima Tana cewa a nemo motar da zai Kai Fatima hospital, mahaifinta kaman yana jira ya fice daga gidan ko minti goma baayi ba yadawo da wani Dan garin dake da mota, nan aka tattara Fatima data fita hayyacinta aka sata a mota sai cikin gari. A gidan alhaji bello kam alhaji né tsaye jikin mota driver na bude mashi, bayanshi habib né Wanda ake Kira da Muhammad saboda har lokacin baiyi regaining memories dinshi ba, yana rike da wata brief case, he has changed so much that in ba Wanda yayi mashi sani ba sosai will never recognize him, yayi kiba haskenshi ya fito sosai Sannan duk Wanda ya ganshi yasan yana cikin kwanciyar hankali, saboda yanda ya koma, alhaji bello yasa Ana kokarin wajen ganin ya tuno koshi waye amma hakan yaci tura saboda there's nothing to help him remember, Yanzu kusan one month kenan da akayi giving up kan memory dinshi kawai saboda alhaji yace a barshi insha Allah in da rabon ya tuno koshi waye he will, Yanzu dai kusan duk meeting da alhaji zashi tare da habib yake zuwa, ya daukeshi tamkar Dan da ya Haifa yana bashi kulawa kaman yanda yake bawa yaranshi, habib don't talk much amma he's always having a little smile on he's face, sunaa mutunci da mufida sosai as she likes the quite and gentle Muhammad, if you remember a farko novel din habib is the most stubborn of them all as shine ke zuwa gidan alhaji Ibrahim yayi knocking Don néman taimako as many times as he can dukda Ana masu wulakanci he never give up, a rayuwa those you see as gentle people can be as dangerous as the devil himself and wayanda akewa kallon marasa Jin magana can become the gentle ones saboda the kind of people we have in our lives. Ana budewa alhaji mota ya shiga mufida ta fito da sauri Tana cewa "Daddy don't forget sautu na..." Ta fada cikin shagwaba, "Aa bazan saya ba...ba kullum ake sauya waya ba...ki rike na hannunki until next traveling zan sake maki...." Ya fada yana shiga mota, baki ta tabe kaman zatayi kuka ta kalli habib tace "Pls ya Muhammad ka tunawa daddy ya saya min waya..." Murmushi kawai ya saki without saying a word, horn akayi bakin gate duk suka juya ga gate din, maigadi me ya bude gate mota Mai tsada ya shigo, dr salim né ya fito daga cikin mota, wurin shi mufida taje ta rungume shi tare da gaidashi, amsawa yayi looking so disturbed, hannunshi cikin nata suka iso wajen alhaji daya fito daga cikin mota yana kallon face din danshi, he knows something is wrong with him, gaidashi Muhammad yayi ya amsa mashi wearing a smile, "Dr are you alright?.." Alhaji ya tambayeshi, daman tun yana yaro dr yake Kiranshi har Allah yasa ya zama dr, "Dad I have important something to discuss with you...sai dai kaman fita zakayi..." Yafada cikin damuwa, "Yes am traveling to Germany amma lets go and talk..." Alhaji ya fada yana Kama hanyar part dinshi, "Ok Bari in gaido mummy..." Dr ya fada yana Kama part din mummy din mufida har lokacin yana rike da hannun mufida, ahankali habib ya bude gabar mota ya shiga ya Dora hannu a gaban goshinshi yana saki ajiyan zuciya, idanuwa ya lumshe, duk sanda ya rufe Ido yana ganin faces da baisan ko na waye ba, it's like a dream to him,. Sallama dr yayi ya shiga part din mahaifinshi, zama yayi ya saki ajiyan zuciya ya fara bashi labarin rabia after like ten minutes yace "Kuma Yanzu dad am scared saboda I have never seen anything like that...kusan wata biyu kenan bata iya yiwa kanta komai sau anyi mata...har zama sai an mikar daita zaune...Yanzu cikin is 8 months two weeks.,inason ayi aiki a fiddo Abunda ke cikinta, I don't know who to talk to about it...shiyasa nace I should confide in you..." Yafada cikin damuwa, shuru alhaji yayi yana sauraron abinda dr ke cewa, sai da ya gama Sannan alhaji yace "Insha Allah it will be successful...Allah na ganin niyyar ka kuma am proud of you as a son...saboda Kai many people are coming to the world...kawai what will do is kar Kayi aikin..you look disturbed...kayiwa Doctor ayuba magana sai suyi..." Ajiyan zuciya dr ya saki yace "Now I feel relaxed...." "Yanzun it's due kenan?" Alhaji ya tambayeshi sounding so excited that danshi ya dauki footpath dinshi na tausayi da taimako, "Yes dad...kullum Ana mata scanning...banason ta shiga labor because already ta gaji...kullum abinda take furtawa is a cire ta huta kar ta mutu..."Yafada sounding so concerned, "Allah sarki..,Allah yabiyaka dr..." "Amen daddy..." "Maryam tasan da maganar?.." Alhaji ya tambayeshi, Kai ya girgiza mashi yana cewa "Aa she don't know daddy..." "Tou shikenan...insha if I get back zan ga yarinyar..if you need any financial assistance kayiwa mujahideen magana..." Alhaji ya fada yana mikewa, shima salim mikewa yayi suka fito waje, cikin mota ya shiga ya tafi driver da habib da alhaji suka bar gida zuwa airport. Thanks36💛💜💙❤️💚 Sirrin wasu gayun 💚💜💛💙❤️ ® zuwairat (ummumaryam) 3️⃣6️⃣ Don't read if you didn't pay, if you do I owe you. Dr salim na tuki yana tunanin what will happen today, tausayin rabia yake ji tamkar sister dinshi dukda he can't feel her pain he knows exactly what she's going through, yanda cikinta yayi tsaga da nauyi Don tafi wata biyu bata tsayuwa da kanta saidai nurses biyu dake kula daita su riketa, nauyin cikin ya kashe mata legs, kukanta da magiyarta ma abun tausayi né, dole ya zame mashi ya dinga zuwa ganinta kullum amma deep down ganinta scares him saboda yanda ta kumbura from head to toe, duk kammaninta ya sauya, in ba Wanda ya Santa ba ba sai ganeta ba, kullum babu abinda take kirawa kanta sai mutuwa because she's so feed up with life, in ya Kai karfe 12 bai zo ba zata kirashi Tana kuka Tana cewa yazo ya taimaka mata tunda shi yace ta ajiye cikin kar ta zubda, ajiyan zuciya ya saki hannunshi daya kan staring daya wajen saitin bakinshi sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, har bincike yake kan pregnancy dinta abinda yasa bai ganin iyakan yaran dake cikinta, yana ganin uku clean clear amma da ganin ba hakan kadai bane saboda suna shifting positions at duk sanda yake aunata, he has never seen anything like that, wani lokacin she makes him feel as if he's not a doctor saboda yanda abubuwan ta ke confusing dinshi, he's a qualified Doctor from a qualify university of the world wato Cambridge Massachusetts. Amma her case is making him feels so useless, hospital din dr ayuba wato personal doctor din dad dinshi da kuma sauran family dinsu, direct ya wuce office dinshi ya fada mashi abinda ke tafe dashi, shima he was proud of him, "Yanzu yau she zaayi aiki?.." Doctor ayuba ya tambayeshi, "Gaskiya if kana da komai zanso ayi yau...she's so tired..." Agogon hannunshi Doctor ayuba ya kalla Sannan yace "It's ten ...if kana iya kawota nan before eleven sai ayi kawai...ai you know it's not something serious..." Doctor ayuba ya fada mashi, ajiyan zuciya kawai ya saki baice komai ba, "So get her here tear the quadruplet out..." Yafada mashi, "We will need an ambulance...sai a biyoni da taka...amma pls Banda wannan ihun...I don't want her to be scared..." Ya fada yana mikewa, dariya kawai Doctor ayuba yayi shima ya Mike yabi bayan dr salim, driver din ambulance dr ayuba ya Kira yabi bayan dr salim quietly. Rabia ce zaune in ba Don na San gidan ba da bazan iya ganewa she's the one ba, halittarta ya sauya completely saboda kumburin datayi, sai nishi kawai take sama sama Tana daure da zani iya chest dinta, da sauri kuma ta jawo zanin kasa swollen boobs dinta suka kumbura suka fito waje ko kunya bata ji saboda azaban da takeji na gajiya da rayuwa, still Kara jawo zanin tayi makeken cikin ta dake kyalli kaman zai fashe ya fito sai shafawa take, in cikinta yayi motsi sai ta saki ihu saboda yanda suke birkita mata ciki, abun kaman ka saka many things cikin container ka rufe su nemi fitowa babu hanya haka suka mata, "Anty Aisha...." Ta Kira da karfi, wata old nurse ce ta shigo sanye sa Kayan gida, da sauri rabia tace "Dan Allah bayana keyimin kaikaiyi...scratch it for me..." Tafada Tana kokarin kuka, da sauri matar ta dawo bayanta ta cire jerin pillow dakewajen tayi mata scratching har saida tace yayi Sannan ta maida pillow din ta Mike, "Kasar marata na min zafi...fitsari...zanyi..." Tafada voice dinta na rawa saboda fargaban fitsari, at time in aka dauko mata potty da take fitsari ciki Tana iya minti goma cur dingon fitsari bai fito ba, sai tayi kokarin mikewa sai ta sake shi, daga baya data gane hakan sai ta daina saurin mikewa, sai tayi zaune har sai yaran sun bada hanya tayi fitsari, "Bari in kirawo sauran..." Matar ta fada Tana kokarin mikewa, da sauri rabia tace "Aa ki tsaya...Dan Allah Dan annabi ki fadamin.kin taba ganin Mai ciki irin wannan?.." Tafada hawaye na taruwa Idanuwanta, murmushi matar ta saki Tana cewa "Eh mana..har Wanda yafi naki ma..." Bata karasa ba rabia tace "Wallahi karya kike..." Tafada directly not caring about the age of the woman " Wallahi matan ubana suna samun ciki...wasu ma bana gane suna da ciki saidai in sun haihu...amma dayake nawa na balai né...gashi zasu kasheni..." Tafada Tana fashewa da kuka, hannu sister Aisha ta Dora mata a baki rabia ta buge hannun da karfi kaman she's the one that send her into safwans arm in the first place, tasan halin da take ciki Don haka ko kadan bata fushi da duk abinda zatayi mata, "Yanzu dai kiyi hakuri...kin kusa hutawa in Allah ya yarda.." Harara rabia ta watsa mata da wet face dinta Sannan tace "Kinfi wata biyu kina cewa na kusa hutawa...sai na mutu kilan in huta kou?.."ta fada cike da Jin haushinta, mikewa sister Aisha tazo yi rabia ta sake cewa mata kar ta tafi, lokaci guda cikinta ya juya ta saki ihu, sister Aisha kam sun saba, dayan nurse dince ta shigo da gudu, sai ta tsaya Tana kallon yanda cikin rabia ke juyawa kaman Ana juya tuwo, da sauri ta karaso ta Kama hannunta da take yarfawa while Dayan Tana Shafa mata cikin ahankali, "Wayyo .wayyo..wayyo..." Kawai take Maimaitawa, tafi minti goma Tana ihu Sannan ya lafa, idanuwanta cike da hawaye sukaji sallama salim a falo, da sauri sister Aisha ta maida zanin kan chest dinta, cikin zafin nama rabia ta ture zanin har mararta na fitowa, "Dr né yazo..." Sister Aisha ta fada mata, "Sai me?.." Rabia ta amsa mata atakaice kaman wata sabuwar mahaukaciya, sallama dr salim ya sakeyi a Kofar bedroom dinta sister Aisha ta sake kokarin maida wrapper din rabia ta buge mata hannu da karfi, da sauri ta dauke hannunta Tana yarfawa saboda zafi, dr né ya shigo yaga rabia dake zaune almost naked, this is not the first time tunda ta shiga watanta, at times sai ya tardata ba koma jikinta sai Dan zani da ake rufe waist dinta dashi, in ya yiwa su nurses complain a bar barinta haka sai suce it's her order Wai Tana Jin zafi, Tana ganin shi ta fashe da kuka sosai Tana mika mashi hannu, face dinta ya kurawa Ido bai kalli c neck dinta downward ba ya tako zuwa bakin gadon ya Kama mata hannu yana cewa "Lil sis meye haka kuma?.." Ya fada mata looking into her wet eyes, hannunshi ta rike gam Tana biting lips kaman wani Abu ya cijeta tace "Yaya salim...am tired....pls do something before in mutu". Tafada Tana nishi kaman tayi gudu, Dayan hannunshi ya Dora kan nata yana Jin tausayinta na kamashi, Shafa bayan hannunta yayi yace "Sis ki kwantar da hankalinki...insha Allah yau zaki huta..." Idanuwa ta zaro cikin mamaki da kuma tsoro, "Yay...yau zan huta?.." Ta tambayeshi voice dinta na rawa, "Yes dear..Yanzu ki shirya sai mutafi...mota na jiranki waje..." Ya fada mata, "Wai aiki zaayi min?.." Ta tambayeshi sounding so scared, "Yes..ko baki so kuma?.." "Aa...inaso..." "Then tashi ki shirya..." Bai karasa ba tace "Babu shirin da zanyi...kawai mu tafi..." Tafada kaman wata new shigar mahaukaciya, Dan dariya salim yayi yana cewa "a haka?.." Ya tambayeshi yana kallon chest dinta for the first time tunda ya shiga dakin, "Nidai kawai mu tafi...I want to be free from this....." Tafada Tana kokarin daga legs da da sukayi mugun kumburi, kasawatayi ta kalli salim tace "Dan Allah yay salim ka dagani..." Ta fada sounding like a princess in distress, juyawa yayi ya kalli Kofar ya Kira sisters da tun shigarshi suka bar dakin, suna shigowa rabia tayi saurin cewa "Yau zan huta...na kusa hutawa..." Tafada hawaye na cikowa eyes dinta again, kanta ya Shafa yana cewa "Yes kin kusa hutawa..." Kallon sister din yayi yace "Ku shiryata ambulance is waiting for her out side..." Yafada yana kokarin sakin hannunta dake cikin nata tunda ya shigo, da sauri tace "Yaya ambulance kuma?.." Tafada idanuwanta duk waje saboda kalman ambulance, "Yes mana..,hospital zamu...sister in dai baki so let's just forget about it kiyi labor ki haifeshi da kanki..." Yafada cikin zolaya kaman yanda yake mata magana cikin kwantar da murya, ajiyan zuciya ta saki without saying another word, katon baby bag suka shirya mata kaman yanda Doctor ya fada masu, daman dr ya sayi Kayan yara da yawa Mara adadi, kawai inshort tamkar shi yayi cikin, saboda yanda yake kula daita ba'a taba cewa he's not responsible for the pregnancy, kawai dai nurses dinshi sun San shi ba mutum banza bane amma at times yanda yake maida hankali kan rabia yana sa suna samun second thoughts, tun Tana Kira shi da sunan Doctor ya dawo ya fada mata she should stop calling him Doctor sai yaya, duk ranar da rabia ta tsinewa safwan sai tayiwa salim adua, yasan without him batasan how life would have been with such hell as pregnancy ba, ita bata cewa ciki gareta sai tace balai me gareta saboda yanda take Shan wahala, nata Kayan suka fara fiddowa ta kallesu Tana cewa "Wallahi banason Kaya...damuna kawai yake..mu tafi a haka pls... " tafada har lokacin Tana rike da hannun Doctor, "Haba rabia ki saka Kaya mana..." Sister Aisha Bata karasa ba Doctor yace "Kawai ku bata hijab..." Ya umarcesu, wata katuwar hijab Wanda take sakawa in zata zauna compound aka dauko suka zumbula mata, har cikin bedroom din aka dauko wheelchair aka kamata har da dr ta zauna babu abinda take sai nishi, dr yasan she has suffered a lot, shi mutum né Mai saukin Kai amma duk sanda ya tuna da Wanda is responsible for her pregnancy sai yaji kaman ya tsine mashi, Sai kuma ya tuna what will be will always be nor matter what, yasan komai kaddara né as our life is on scrip and we're the actors and the creator the director, you can never do otherwise, sake Kama hannun Doctor tayi Tana kallon shi wearing a smile dake Kama da kuka, bayan an turata ciki ta kalli de tace "Pls ka shigo nan mana..." Ta fada mashi, "Then Bari in shiga da mota cikin gidan sai mu shiga na tare..." Yafada mata, da sauri ya juya ya shiga ya bude gate Sannan ya dawo ya shiga mota ya shiga daita ciki ta dawo ya shiga bayan ambulance din ta sake Kama mashi hannu, daga Kai yayi yana kallonta, "Nagode..." Ta furta mashi ahankali, gira daya ya daga mata yace "For what?.." Ya tambayeta kaman baisan abinda take cewa ba, "For everything....I don't know what would have happened to me without your intervention...Dan Allah koda ban rayu." Da sauri ya Dora hannu a mouth dinta Jin zata kashe mashi jiki, "Yanzu dai tell me wane suna kikeson bawa yaranki.." Ya fada yana murmushi kaman he's not so much sympathizing with her, , ajiyan zuciya ta saki tace "In kana magana sai inyi tunanin yaran nan halal né...amma the fact is they're haram..they don't even deserve to be named..." Dariya yayi yana cewa "Sister you're funny...ai the fact that yara ba'a samesu ta hanyar halal ba those not means yaran basu da right a kula dasu kaman wasu yaran...ai da na Allah ne...kuma duk Wanda ya zalunci yaro kanshi ya zalunta...zaki kula da yaranki a basu duk  hakkin da yaran sunna suke dashi..." Yafada mata giving her hope, "Hmmm even though basu da uba?." Bai Bari ta karasa ba yace "Ai na dade da fada maki stop saying basu da uba...yaran nan can become the president of Nigeria..." Murmushi ta saki Tana girgiza mashi Kai, "Even when ubansu is mean and heartless?.." Ta tambayeshi hawaye na taruwa idanuwanta, "Yes sosai ma...it's just by the grace of Allah.." Dan Kara ta saki lokacin da ambulance din yayi stumbling upon bumps, sai yayi mata Sannu, ahaka aka shiga  hospital daita, shi kanshi Doctor ayuba yaga kokarin dr salim dayayi keeping dinta to himself for all this months, babu wasting of time aka shiga da ita theater, har da doctor salim rabia sai kuka take Tana yiwa Doctor salim Godiya amma bai barin ta tayi magana sai ya kawo wata maganar, ahaka akayi mata allurar kashe zafi Doctors suka shiga aikinsu, kusa. Doctor hudu né bisa kanta sai magana kawai take Tana dariya. A bangaren usman kam ya zaman babban car dealer a grin Kano, Mai dala Motors are the best and most expensive Don duk tsadar mota in kazo wajen usman Mai dala zaka samu in kuma babu zaiyi Maka order dinta, kudi sun zauna sosai Don ya sauya har da tumbi kaman bashi ba, he's the kind of guy da basu damuwa da yanayin weight dinsu, kawai holewa yake hankalinshi kwance, bashi da wani Dana sani a life dinshi he's always looking forward to more and more money, yayi wata uku da auren wata cousin sister dinshi a bisa umarnin iyayenshi ba Don yanason auren ba amma ya bi umarnin su, duk abinda usman zaiyi tamkar jaririn goye yake a wajen safwan because limitless ya zama sunan dake reigning a bakin mutane da dama daga manya zuwa yara, limitless international company is the largest a Africa gabaki dayanta, atakaice mutane sun San kudin limitless bana Allah bane Don nothing will give you such billions in a short time sai bad thing amma babu Wanda zai iya magana Sannan despite komai mutane basu da burin daya wuce su sanshi, kullum yan news zuwa suke Don su ssamu interview dashi amma ko gani shi basuyi balle suyi mashi tambaya, kawai babu Wanda yasan takamaiman Mai limitless company shiyasa suke kokarin sani shi amma Sam bai bada wannan daman ba, Yanzu he's very busy that bai da time din zalunci, kawai he's paying attention to he's company, gani yake he don't have to be wicked anyone tunda he have nothing to look for,yayi sacrificing mutane biyar Wanda yasa ya samu kudi ya gama company dinshi Don yaci kudi sosai fiye da tunanin Mai karatu, cikin Wayanda yayi sacrificing da akwai big mama, bai da niyyar hurting dinta but she was on he's nerves Wai dole ya sake biya Don ya samu labarin har da anal sex yayi da nana kuma babu wannan maganar a cikin deal dinsu, he try to make her understand he paid a lot Don haka yana da right over amma sai taki Tana cewa dole ya Kara biya tunda har iyayen yarinyar sun kaita police station, he tries to stop her amma sai ta dinga threatening dinshi, ko kadan she knows he's a monster amma Tana ganin she's too special to be dealt  with, he called her har cikin gidan for More money, Tana shiga taga dai da akwai mutane so nothing bad will happen to her, Tana  shiga yayi sacrificing dinta kaman yanda yakewa sauran mutane.  Mutuwar big mama ya batawa manyan mutane wayanda take kawowa mata da Maza rai, lokacin alhaji Mai saa ya Kara tsorata da halin safwan, dukda he warned him on not killing her sai da ya kasheta, tsakanin alhaji Mai saa da limitless sai respect Dom yasan already safwan yace kauce bani waje babu abinda ka iya, Yanzu shi bai da wannan yadin Don ranar da yayi fifth sacrifice ya bace daga gareshi,  Yanzu safwan ya zama hot cake that ganinshi ba kowa da kowa ba, bai da lokacin lalata da mata kawai wani ya samu yana bashi 100k akan any woman pant da zai kawo mashi, duk meeting da zasuyi pant din safwan sai yafi na kowa yawa Don kudin da wannan matashin ke samu yasa bashi da sanaa sai satar pant din mace, har cikin hostel yake shiga as masu kwace shara yana kwace pants da ake zubawa a bola ko pad da akayi amfani Dashi a bisa umarnin safwan, yanda ake sace pants din yanmata haka ake samun mysterious death na mata especially yan mata,, safwan kam hankalinshi kwance Don rabon da ya samu mace har ya mance, he's so busy traveling from one country to another can company dinshi, Inna kam sai tayi wata biyu bata ganshi da idonta ba, ko magana bata iyayi sabida yanda take tsoron shi, asiya kam ta kwantar da hankalinta Don gani tayi babu hanyar fita daga wannan gidan, tsakanin su dashi shine ya kawo damin kudi ya ajiye masu yace su sayi duk abinda sukeso, Inna duk son kudinta wannan yafita ranta Don tasan ba na Allah bane kuma batasan yanda zatayi ba, old car dinshi ya ajiye masu in zasu fita driver ya fita dasu, ya saka younger siblings dinshi a the most expensive school a garin Kano. Yana zaune sanye da farin expensive shadda sai kanshi da hula, sai Yanzu yayi kudi Don duk Wanda ya ganshi yasan yana hutawa, gashin hannunshi kwance Yake luf yana sheki, yayi mugun kyau that da farko ba kyau yayi ba sai Yanzu ya amsa sunanshi limitless, ajiyan zuciya ya saki tare da turo hulan kanshi ya Dan dawo gaban goshinshi, idanuwanshi dake dauke da thick lashes ya lumshe looking so disturbed, "Kai...wannan wane irin balai né...Yanzu I have to slee da kato irina....kudi kudi kudi...Kai kudi bakayi ba...." Yafada yana sauke ajiyan zuciya kaman Wanda yayi race, mikewa yayi ya koma bakin glass window dake sama kusan na goma a company dinshi, tsayawa yayi yana kallon matasan dake aikin part din da ba'a kammala ba, samarine sunkai su hamsin suke aiki wajen. Bai kaiwa minti daya sai ya saki ajiyan zuciya, dukda baida tausayi kawai yana tunanin yanda zaayi ya taushe namiji kamanshi ya kwanta dashi har ya samu natsuwa kuma nit once, through out the whole months the minimum is 4 times, "Shegu kuma suce you will die if you don't do it..." Yafada yana pacing up and down cikin Crystal office dinshi da in ka shiga karyarka ka tuna a Nigeria kake tsaye, sai ka rantse you're in abroad saboda yanda aka tsara wajen, ga sanyin ac da kuma wani irin kamshi da bakasan ko na meye ba amma  in bakauye ya shigo wurin duk wayewanshi sai dai bacci yayi gaba dashi sabida yanda sanyin wurin ke ratsa jiki, tsoki yaja ya maida hannunshi cikin aljihunshi, "Allah yaisa tsohon banza..." Yafada referring to alhaji Mai saa, "Kai zaka nemo abunyi..." Ya fada yana dauka fita daga office dinshi ya shiga elevator da hannunshi cikin aljihunshi har lokacin, yana fitowa sai gaidashi ake amma bai wani daga Kai sosai sai dai ya daga masu hannu, yana fitowa driver yayi saurin bide mashi bayan mota ya shiga cikin looking young, handsome, gorgeous, cute and above all buoyant, Don ko makaho ya ganshi yasan ba talaka bane saboda yanda Hutu ya amsheshi, driver kallon shi yayi ya tambayeshi inda zashi, relaxing yayi Sannan yace "Mai saa estate..." Ya amsa mashi atakaice, expensive and luxurious car din driver yaja suka bar wajen, har wannan lokacin safwan bai da gurin daya wuce yaga Allah ya hadashi da habib ya kasheshi Don he's still hungry to kill him, karar wayarshi yasa ya bude idanuwa, kawunshi musa ya gani, sai da yaja tsoki Sannan yayi piçking da sallama kaman wani mutumin kirki, maganar dai ce na hada su aure da baraka kanwar Aisha daya kashe, yasan he was talk about her amma tunda ya fara aikin company bai da lokaci balle yayi wannan maganar amma kusan duk kwana biyu sai kawunshi ya kirashi kan maganar, always yana fada mashi he's busy but Yanzu da aka kammala ginin company din zai duba, "Kawu zan shigo gobe..." Shine maganar  dayayi mashi bayan yayi mashi   Sallama, "tou gobe da akwai manya a gidan mu kenan..Allah ya kaimu..." Ya fada jikinshi na rawa ga limitless zaizo gidanshi, nikam nace da kasan har da jinin yarka da you will run far away from him, bai kara cewa komai bai ya katse wayar tare da Kara relaxing. Nana ce zaune gaban iyayenta looking fresh as if she was not torn from limb to limb Don she looks ok and beautiful than ever, sai da tayi wata biyu a hospital ta warke, kudin kam da ta amsa bai ishe kudin maganintaba Don her drugs was expensive sosai Wanda ya cinye sauran 200k din har sai da dad dinta ya Kara more money, har yau Tana mafarkin safwan kaman yana zo mata, duk Daren data ganshi bata Kara bacci saboda fargaba da tsoro, Yanzu kam nana bata da gardama,  she have become a good girl and so obedient, kawai Abu daya né Wanda iyayenta suka yi har suka hakura wato komawarta makaranta, babu irin magiyar da ba'a yi mata ba amma nana tace ita da karatu har abadan, Maryam tazo ta basu labarin mutuwar big mama amma that does not make nana feel better, ita kawai she don't want to step out of their house, she feels so save a cikin gidansu, shiyasa ko fita batayi tunda wannan abun ya faru, ko best friend dinta Maryam batasan exact reason dayasa nana ta bar zuwa school ba, in fact babu Wanda yasan abinda ya samu nana har elder brothers dinta, kawai lokacin da yake asibita cewa mutane sukayi aikin dan kanoma Mai tsiro akayi mata, mahaifinta né yayi gyaran murya Sannan yace "Nana.." Ya kirata cikin natsuwa, kanta kasa Ta amsa mashi Don tunda ta dawo gida bata Kara hada Ido da kowa daga cikin su ba, wani irin nauyinsu take ji  that In ba aiki take ba Tana cikin dakinta. "Yanzu fadamin last decision kam maganar karatunki..." Mahaifinta ya tambayeta cikin natsuwa, Thanks37💙💛💜❤💚 Sirrin wasu gayun 💛💜💚💙❤ ® zuwairat (ummumaryam) 3⃣7⃣ Don't read if you didn't pay, if you do I owe  me Nana shuru tayi Tana sauraron abinda dad dinta ke fada mata, she don't know how to explain to make them understand a duniya babu inda she feels save kaman cikin gidan nan, she don't know how to tell them cewa ita Yanzu komai nata has stop, bata da wani ambitions ko plans kan rayuwa, kawai she wants to be obedient a gidan iyayenta har ta mutu, now she have seen how dangerous outside world is, "Nidai gaskiya banason karatu baba..." Ta amsawa dad dinta cikin sanyinmurya, kanta kasa Tana wasa da yatsunta, "Haba mamana...ai we all experience in life...the ability to learn from it matters,..ilimi is good Don you will have your future from it..." Mahaifinta ya fada sounding so calm, ahankali nana ta girgiza Kai Tana cewa "Baba ni bani da wani future kuma..not after what happened to me...Nidai banason karatu...banaso fita daga gidan nan..." Tafada voice dinta na rawa, bata fita daga gidan ba amma duk ranar datayi ,mafarkin safwan bata iya bacci sai kuka, Ai gani take in ya fita he might still get a way to get her and hurt her, mahaifiyar kallonta kawai take Tana mamakin yanda akayi taurinkai da gardaman nana ya tafi, she don't argue, she don't protests, Yanzu aikin gidan ba'a fada mata before tayi komai, she knows what to do at the right time to do it, her mother was thinking in ba Don abinda akayi mata is an extremely bad Abu da ta godewa Wanda tayi mata haka Don She's a totally changed person, "Nana baki cewa baki da future...babu Wanda ya San abinda ya sameki...kawai inason ki koma school dinki pls mamana..." Dad dinta ya fada mata cikin rarrashinta, nana dai rufe Ido tayi Tana cewa "Nidai banaso baba..." Bata karasa ba mahaifiyar ta tace "You're crazy...Ana maki magana kinawa mutane gardama...who is your mate a nan...tou listen to me...bazai yuwu ki zauna cikin gida kina kallon mu haka ba...ko ki koma kiyi karatu ko kuma ki fiddo miji kiyi aure...daman ba manema kika rasa ba...." Nana najin zancen aure ta Dora Hannu a chest dinta dake bugawa kaman zai fita, she can't believe her mother will suggest marriage after what she's been through a hannun na miji, namijin da bata San ko sunanshi ba, Ai Yanzu duk duniya mahaifinta kawai né bata tsoro amma har elder brother dinta tsoronshi takeji, ko duniya zata dane bazata taba yin aure ta kebe da wani kato ba, not after what she's been through, ko shaidan bata tsoro kaman yanda take tsoron namiji, "Zan koma makaranta.." Tafada gabanta na dukan uku uku, kawai shahada zatayi taje amma gani take kilan big mama Tana raye ta biya Maryam ta fada mata ta rasu, Don Yanzu she knows big mama is as dangerous as the viper itself, Sannan tunda take bata taba sanin how protective gidansu is ba sai Yanzu, gidansu is small amma tamkar a mansion haka take ji sabida security, "Aa banason iskanci...in kinsan ba karatun zakiyi ba kawai ki fiddo miji..." Mahaifiyar ta Bata karasa ba nana tayi saurin cewa "Wallahi zanyi karatu...zanyi Wallahi..." Tafada cikin ta na rawa, "Good shikenan...Yanzu dai dole sai kin maimaita complete section.,..Zansa yayanki yaje yaji ya zaayi ..." Inji mahaifinta. Nana dai shuru tayi bata ce komai ba, sabida ita kadai tasan abinda take ji, she's so screwed up that she don't want anything a rayuwa than ta kasance cikin gidansu, ahankali ta Mike ta bar dakin ta koma ta kwanta Tana tunanin rayuwar ta. Fatima kam suna hanyar ta dinga pushing sosai amma da bai fito ba, kafin su iso hospital na local government dinsu ta fita hayyacinta , duk ko numfshin kirki batayi saboda wahala, mamanmu rike take daita sai Sannu take mata, ji take kaman tayi kuka amma tasan hakan ba taimakon ta bane, suna isa hospital ko dubata basuyi ba suka we a wuce daita babban general hospital na cikin garin Kano, aikam sai mamanmu ta fara kuka Tana rokan a taimaka mata a amsheta nan amma suka nuna mata situation dinta yafi karfi su kawai a tafi birni, babu irin rokan da batayi ba amma basu amsa ba, wani ya kirata gefe yace mata aiki zaa yi mata su kuma basu da Kayan aikin, dole tayi saurin kaita kar a samu matsala, cikin kuka mamanmu ta dawo cikin mota, Fatima kam bata San inda kanta yake ba, Banda jini babu abinda ke bin kafarta, mamanmu kuka ta dingayi while driver yayi cikin gari dasu, suna zuwa babban hospital ba'a bata lokaci ba aka amsheta, nan aka rubutawa mamanmu abubuwan da zaa bukata, Allah ya taimaka General hospital né basu amsar kudin kirki sai dai ka sayi drugs, da gudu kaman sabon shigar mahaukaciya mamanmu ta fara tambayan  inda ake sayan magani, da taimakon mutane na gari ta sayo maganin ta dawo aka fara mata aiki, luckily ba'a bata lokaci ba aka dauko abinda ke cikinta which is baby boy, Ana tambayan mutanen Fatima habib mamanmu tayi saurin mikewa nan aka fada mata anyi aiki kuma am samu baby boy, tsalle mamanmu ta daka Sai kuma ta fashe da kuka sosai Wanda ya maida hankali mutane da dama kanta suna kallonta,wasu suna mamakin what's wrong with her while wasu suna tunanin kilan mahaukaciya ce , wasu kuma suna dariya suna kallonta not knowing why she's crying, wata sister ce ta kirata Tana tambayanta abinda yasa take kuka, cikin kuka ta basu labarin abinda ya faru da danta yanda ya haukace for Allah knows why. Adua suka dingayi mashi kan Allah ya bashi lafiya ya kuma bayyana shi. Bayan an gama gyara Dan aka fiddowa mamanmu shi, har lokacin mamanmu bata bar kuka ba, babu abinda take cewa sai "Modibbo ga danka..modibbo zo ka ga danka...." Kawai take maimaitawa cikin tsakanin kuka, sisters suka dinga bata hakuri suna bata baki kasancewan duk Wanda ya ganta sai ta bashi tausayi. Dr salim a cikin theater Ana bude cikin rabia ya zaro idanuwa ya ya kasa komai saboda abinda yake gani, he's a doctor amma bai taba ganin irin wannan abun ba, dr ayuba kallonshi yayi yaga Sam bai cikin hayyacinshi, da sauri yasa wani ya maye gurbinshi, gefe daya ya koma idanuwa duk waje while doctor ayuba yana zaro yara daga cikin rabia, he was counting aka fiddo uku, he's lucky rabia bata kallon shi, with the look on he's face she can have hypertension saboda tashin hankali, bayan an gama fiddo ukun da suka boye s aka zaluko another two making five, Doctor Dora hannu yayi saitin bakinshi not remembering hand glove dake hannunshi, kallonshi dr ayuba yayi ya Dan saki murmushi dukda bai ganin bakinshi because it's closed, "It's done..." Ya furta mashi, salim couldn't believe yara biyar aka fiddo, kuka kam kaman suna competition Don ihunsu ya cika koina, rabia Tana kallo ake fiddo yara daga  cikinta Don idanuwa biyu akayi aikin, she'd don't believe yarane ake fiddowa, dukda Tana gani clearly, bayan an gama komai dr salim ya dan taka kaman Mara bones a jiki yaje inda yaran suke yana kallon yanda suke harba legs da hands, murmushi ya saki hawaye na taruwa idanuwanshi, juyawa yayi ga rabia dake kwance Tana kallonshi Tana Jin kukan yaranta koina, murmushi ya sakar mata Sannan ya juya ya dauki daya daga cikin yaran kaman yanda Doctor ke daukan yara su nunawa iyayensu," look at this meye sex din.." Ya tambayeta wearing a smile that shows he's so happy, "Mace..." Ta amsa mashi, maida ta yayi ya dauko another one ya sake tambayan ta ta sake amsa  da mace, na uku ya dauko ya sake tambayan ta still mace ta c mashi, sai ya dauko na hudun Tana kallon shi nit knowing in dukan yaran are hers saboda yawansu, "Sis wannan kuma fa?.." Ya sake tambayanta, idanuwa ta lumshe ta bude  tace "Namiji..." Karamin cikin su Wanda kankantarshi is beyond words dr ya dauko ya nuna mata she replied with namiji, bayan an gama gyarata aka  dawo kan yaran Ana duba lafiyar su, wannan karamin bai fi hour ba ya koma remaining four, har lokacin confusion bai bar rabia ba, she don't really know what's happening, yaran aka shiryasu and cikin expensive baby wears Da dr ya sayo masu, rabia sai kalle kalle kawai take ko kadan bacci baida niyya daukarta kaman Yanda in akayi aiki patient ke bacci sosai, I her eyes was wide open looking at dr salim dake shige da fice dakin. Shigiwa yyi hannunshi rike da phone yana kokarin magana da dad din shi. "yaya... " rabia ta kirashi voice dinta na rawa kaman zatayi kuka, da sauri ya dawo gaban gadon ya zauna ya kama hannunta yana "shuuuush.... Karkiyi magana... You should rest... You deserve it... " ya fada yana shafa kanta, idanuwanta ta lumshe sannan tace "yaya wannan yaran dukkansu nawa ne? " ta fada kaman zatayi kuka, I "siater... Alhamdulillah... Dukkansu namu ne.... Haihuwa daya Allah ya baki duk wannan kyautar... You're in deed a lucky person... " ya fada mata cikin whisper, hawaye ta farayi,  da sauri ya goge face dinta yana cewa "in bakison raina ya baci you should stop it... Close your eyes and sleep kafin su sutashi..." ya fada mata, ahankali ta lumshe idanuwanta amma ko kadan bacci is not close to her eyes,  kawai she's thinking what sort of mistakes is this, how come ita kadai zata haifi bastards har guda biyar, sake bude idanuwanta tayi tace "duk duniya my mistake is worst than na kowa.... Wannan yaran sunyi min yawa... " tafada tana fashewa da kuka, daure fuska dr yayi sannan yace "rabia zaki ga bacin  raina if i hear one more word from you... Kina jina?.. " ya fada sounding angry, bata taba ganin fushin shi ba don haka da sauri ta daga mashi kai tana sake rufe idonta, fita doctor yayi ya shiga office din dr ayuba ya fada mashi ayi mata alluran bacci, " wa zai kula da yaranta while shes asleep?" dr ayuba ya tambayi dr salim, nan salim ya shaida mashi da akwai nurses biyu dake kula daita tun gida zasu kula da yaran, nan dr ayuba da kanshi ya sa mata alluran bacci cikin drip dake hannunta sannan ya bawa nurses kudi Incase zaa bukaci wani abu before ya tafi because sai yanzu ya samu kwaciyar hankali,  yanda ya dinga jin rabia a jininshi ko sister dinshi albarka, tausayinta yayi yawa sosai acikin zuciya,  he always thinks about how she's  feeling har matar shi taso ta gane something is wrong with him, hakan yasa sai yaje office yake sakewa yayi tunanin rabia and how she's feeling da kyau, and now that Allah yasa ta haihu lafiya he can sleep peacefully at night . Safwan kam yana kwance a bayan mota har suka isa gidan alhaji mai saa,  he was quite all the way, safwan baya behaving bossy da workers dinshi, but it depends on he's mood, yau kam he feels so calm and cool, yadai san ba maganar sleeping with he's fellow man ke dawainiya dashi haka ba, kawai he's feeling so down for Allah knows why, in ba dubawa akayi ba baka taba tunanin da akwai kowa bayan mota, ya kwanta yana dan duba phone dinshi har driver ya shiga ciki yayi parking, bude mashi akayi ya mike zaune yana maida expensive palm sandlers dinshi kafarshi, fitowa yayi looking sleepy, part dinshi ya nufa walking slowly, bako sallama ya yaye curtains alhaji na zaune sanye da singlet, daga kai yayi ya kalleshi sai yaji gabanshi na faduwa,  "wai limitless how come babu sallama.. Hope you're alright... " ya fada yana kirkiro dariyar kafin hali, ahankali. Safwan ya zauna tare da dora kafa daya kan daya Sannan yace "am alright... Kawai dai nazo ka bani mafita ne kan wannan sleeping with fellow man...bani da wanda zan yi hakan dashi... " bai karasa ba alhaji ya dinga binshi da kallon haushi yana cewa "lallai wannan yaron... You're so annoying.... Matar dake bamu mutane you have killed her... Bani da wata hanya... Kawai yanzu kowa will go and look for hes own victim..." ya fada mashi sounding so angry deep down yana aduar he should go soon don yaranshi will soon come in, safwan kura mashi ido yayi yana reading mind dinshi, murmushi ya saki tare da bitting lower lips dinshi sannan yace "nidai its not my fault... Kawai find way out of this... Bani da wani way da zanyi... Don haka am depending on you... " ya fada mashi hankalinshi kwance, "gaskiya hakan ba Mai yuwa bane.. Kawai je ka nemo victim dinka... Ai naka da sauki tunda kana tare da matasa... Da ka samu wani ka bashi huge money zai baka baya... Kawai  kasan wa zakayiwa such magana kar bacin suna ya shiga ciki.. Ka lura da masu kwadayi if not anything can happen... " ya fada mashi, safwan kwantar da kanshi yayi yana lumshe idanuwa kaman mai jin bacci, "hmmm wallahi duk kai ka samu cikin wannan matslar... Wallahi abun yana damuna... " ya fada kaman hes not feeling bad amma deep down he meant what he's saying, alhaji idris yana jin haushi abinda yake cewa, he always blame him this days, kullum sai yace laifinshi ne, "kai daga yau kar ka kara bani laifi, kaima ai kanason abinda na saka ka... Duk cikin garin kano da kewayenta da akwai matashin da yayi abubauwa da kayi?... you have the largest company in Africa amma kullum instead kayi godiya sai batawa mutum rai.." ya fada mashi cikin bacin rai, baki safwan ya tabe before saying "kai kawai kana wannan maganar ne because baka da sauran conscience... If abubuwan da muke bai damunka ni yana damuna..." wata yar bazawarar dariya yayi sannan yace "lallai look who is talking about talking about conscience... A duk tarihin wannan brotherhood babu wanda ke abubuwan da kake...amma you're here claiming to be holy... Abeg tashi ka bni wuri... " alhaji idris ya fada mashi, "hmmm believe me or not kaine silan lalata rayuwata... Gashi i have to sleep with my fellow man,,, abinda nake ji yana faruwa shi ne zanyi all because of you... Anyway a bar wannan maganar... Inason inyi aure... I want to settle down in samu yara da yawa... Kar mutum ya mutu bai yi auren ba..." yafada kaman he's talking to he's mate, I dariya alhaji idris yayi sannan yace "that's good news.... Ka samu mata kenan...? " ya tambayeshi,shuru safwan yayi for a while sannan yace "well not really... Although da akwai wata yar uncle Dina da nakeson aureta saboda fansa..amma kuma i want to marry another one that i will take around the world ..." yafada idanuwanshi lumshe,  yanda yake magana baka taba cew he's talking to an elderly person, shyasa ake cewa yaro da kudi abokin manya, "hakan yayi ai... Allah ya kaimu lokacin muyi barin naira... " alhaji idris ya fada mashi hankalinshi kwance saboda murna,  shuru yayi yana dan inspecting dinshi, after sometimes yace "kawai i wish yanzu ina iya auren yanmatan danayi molesting although kwadayi ke kawosu except for rabia... " ya fada cikin sanyimurya, haka nan duk sanda ya kira sunanta he feels so disturb, I especially in ya Tuna she was pregnant for him, this past few months yana yawan tunaninta, bawai because of the pregnancy ko wani abu ba, because yasan zai kara samun yara sosai kawai it's because he feels so bad saboda shi mahaifinta ya bar duniya sannan yana tunanin halin da take ciki da kuma inda take, at times yana kiran line dinta amma bai shiga. "wai wacece rabia... I think this is the second time you're talking about her... " shuru yayi bai amsa mashi ba, ahanakli ya mike zaune daga kisshinkide da yake yace "am thirsty.."ya fada yana mikewa, "help yourself... " alhaji idris ya fada mashi, wajen fridge yaje ya bide ya dauki ruwa ya zuba a cup yana sha, kofa aka bude yaranshi suka shigo, safwan dake shan ruwa ya daga kai yana kallon crush dinshi, I he have been crushing on amra tun First day daya ganta, itama daga ido tayi ta kalleshi, ido daya ya kashe mata tayi saurin sadda kai kasa, pretending yayi kaman hes still drinking wata while he's checking her out, daman tana cikin plan dinshi, har ga Allah he wants to marry her now, don ko kadan he doesn't want to add more sins to himself kan wanda yayi a baya, I at least now with girls, kawai yana son duk abinda zaiyu ya zama abinda ya zama dole a brotherhood dinsu ba abu na son zuciya ba, sake kallon ta yayi, she's so beautiful beyond words, komai nata is  so alluring, alhaji daya bashi baya dan juyawa yayi ya kalleshi yaga ya kafawa cup kai kaman he's still drinking, yarasnhi dai as usual islamiya zasu,  daman yaranshi  basu da friends sannan basu da wurin zuwa daga school sai gida ko islamiya wanda shima is so close to the house, alhaji idris is a person that knows abinda ke faruwa a rayuwa yanzu and he will do anything to protect he's children, shi saboda over protective services dinshi yasa bai iya kai yaranshi abroad don suyi karatu, duk Manyan yaranshi maza suna abroad suna karatu amma matan bai yarda suka je koina ba ko gidan family dinshi basu zuwa don shi kanshi yasan mata sune victim din su su kuma maza victim din violence, da kyar a nemi a bada namiji a cults amma bata kullum cikin benefiting ake daga garesu especially virgins, gashi ya shaku da yaranshi sosai don in kaga yanda yake kaunar nashi hardly ka yarda zai cutar dana wasu amma he's a monster that's afraid to be haunted by he's own deeds. Bayan sunyi mashi sallama suka juya inda amra ta sake kallon safwan for just a second sannan tayi saurin dauke kanta. Amra and afra sune First female children na alhaji idris, duk duniya bai hada twins dinshi da kowa ba because yana kaunarsu fiye da komai, they're 19 years of age duk suna karatu a B. U. K kano, kullum driver ke kaisu sannan ya tsaya ya maidasu, don tsananin alhaji idris bai yarda su shiga cikin mutane ko zuwa restaurant ba a school, In lokacin lunch yayi daga gida ake aika masu da duk abinda zasu ci duk don kar su hadu da mutane da zasu lalata su, one thing he doesn't know is mutum yayi kadan yayiwa Allah dabara, duk yanda ka zalunci wani dole Allah zai saka mashi one way or the other, now safwan has fallen for hes daughter, bai tabbatar he has fallen for her ba sai yau, kwana biyu ya manta daita amma seeing her yau wakens every feeling, kuma yasan he won't have any difficulties saboda yanda itama take kallon shi, when safwan loves you is like the devil himself is in love with you don it is better ya dauki wani abu daga gareka temporarily than yace zai dauka permanently, safwan dawowa yayi ya zauna ya kurawa waje daya ido, hira alhaji idris ke mashi kan yanda zaiyi da matasa kan su amince da batunshi na luwadi shi dai jinshi kawai yake amma hankalinshi bai nan kusa, kawai ya zauna ne don kar alhaji yasan su zai bi, yana son sai ya shafaa sannan ya fita inda he wont think of anything, haka akayi suna ta labari har kusan minti talatin inda alhaji idris yace zai shiga ya watsa ruwa ya fito shi kuma yace zai tafi. Nan dai sukayi sallama while safwan na fada mashj he will let him know duk yanda ta kasance. Jiki na rawa safwa ya fita ya shiga mota Driver ya jashi suka bar gidan, suna fita zuwa daidai islamiyar ya umarci driver din ya tsya, bayan ya tsaya safwan yayi saurin fita ya shiga cikin islamiyar, wurij its huge and beautiful, yaran alhaji idris kawai ke karatu wajen, daga inda amra ke zaune she can see him saboda manyan window dake wajen, dan jujjuyawa ya tsaya yanayi har yaganta, da sauri ya daga mata hannu, mikewa tayi tare da yiwa malaminsu magana ya bata izini ta taka zuwa wajen wannan sexy and cute guy that she can never say no to don tana ganinshi tuntuni amma tamkar yau ta kare mashi kallo don taga handsomeness dinshi sosai, tunda ta taho ya kura mata ido ko blinking baiyi,  yanda yake tafiya is something else, tamkar she's walking for him alone to see, tana zuwa tayi mashi sallama ya amsa yana kallon well beautiful mouth dinta ji yayi kaman ana hura mashi wuta cikin system dinshi, "hi... " ya fada kaman hes learning how to speak to a lady the first time, "hi..." itama ta amsa mashi trying to use her best voice ever for the hot dude, "pls kiyi hakuri i can't help it dole yasa na biyoki nan cikin islamiyar... Kawai taimako daya zakyi min... " yafada yana kallon gaban goshinta dake kwance da gashi "beauty and the beast... A monster with beautiful children... " yafada cikin ranshi, "ok... " ta amsa mashi cikin calmness, "dan Allah banason bata maki lokaci... Sunana safwan limitless... Kawai i want your number... Shikenan pls... " ya fada mata, wannan limitless is something she have heard amma she can't remember, "ok... " ta amsa mashi sannan ya fiddo phone dinshi ta karanto mashi number dinta, "finally... " ya fada cikin ranshi sannan ya saki killer smile tare dacewa "nagode... " idanuwa kawai ta lumshe mashi looking so innocent, "sai na kiraki... Thanks so much for your time... " ya fada yana kallon ta,  sake lumshe mashi idanuwa tayi tana mashi alaman it's alright da idanuwanta, ba karamin dadi yake ji ba, juyawa yayi "the way this is going to end depends on your father... If he wants the easy way good and fine... The reverse is the case shima no problem... " ya fada cikin ranshi while stepping out of the gate. Thanks38💙💚💛💜❤ Sirrin wasu gayun 💜💙💚💛❤ ®zuwairat(ummumaryam) 3⃣8⃣ Dont read if You didn't pay,  if you do you owe me. Ko driver dake tuka mota ya gane safwan is extremely happy don shi kadai dake zaune baya sai murmushi kawai yake yana biting lips dinshi,  ko kadan vai da fargaban komai don yasan she loves him too,  at least yasan ko she don't love him she dont hate him either,  the way she talks makes her look more classy,  ba karamin shiga ranshi tayi lokaci guda ba,  bai taba jin mace a cikin ranshi haka ba,  yasan he always have desire to sleep with girls amma kawai  hange yake ita one night won't be enough for him,  kawai he wants her for life,  tunawa yayi da alhaji idris,  murmushi ya sake saki hankalinshi kwance,  yadai san yayi kadan ya hanashi tarayya daita,  not when hes in love with her,  kawai the feeling is too powerful,  bai taba jin abinda yake ji ba,  kawai kaman ana forcing heart dinshi towards her,  he always admires her amma na yau is too much,  yanda take daga mashi kai instead of talking is something else,  kawai he believes he's totally in love. Rabia tayi baccin sosai don har har magrub bata farka ba,  yaran basu yi kuka ba don nurses suna basu formula na new born,  dr salim ya dawo da yamma bayan ya baro hospital dinshi.  Lokacin ahe was still sleeping,  dubata yayi ya wuce gida yana cewa in ana bukatar wani abu ayi contacting dinshi,  yanda dad dinshi yayi murna da maganar haihuwan ya bashi mamaki,  he was so excited sosai har yace yaje waje accountant dinshi ya bashi half million a saya masu famula d dresses dinsu,  dr yace ya barshi amma he instead saboda yasan the burden will be too much for him alone. Rabia dake kwance sai tunani take tana kallon yaran da biyu ke kwance biyu a hannun nurses suna basu  milk da murfinfeeding Bottle,  kawai adua take a tasheta daga wannan mafsrkin da take don ko kadan it doesn't seem real To her, "what's if it's real..." ta fada cikin zuciyarta,  "aa.. It's not... " tayi saurin kauda zancen daga cikij zuciyarta,  inda aka yi mata aiki ta dan taba taji the bandge is real,  idanuwa ta lumshe ta bude ta daga ido ta kalli sister aisha,  ahankali ta kira sunanta before saying "dan Allah... Mafarki nake?" ta tambayeta voice dinta na rawa,  murmushi sister aisha tayu mata sannan tace "aa... Ba mafarki kike ba... Allah ya hutaceki... " ta amsa mata,  "dn Allah yara nawa ne?.. " ta sake tambayar ta don ta tabbatar shes not mad, "su biyar ne... Amma daya ya koma... Saura hudu... Mata uku namji daya..... " ta amsa mata,  baki rabia ta bude zatayi magana amma sai hawaye,  she's feeling pains sosai amma bai kai wanda ke cikin zuciyarta ba, "nawa zunubin yayi tsiro da yawa.. Na haifi yara har biyar ba ta hanyar halal ba... " ta fada tana maganar da kyar don ko word daya yana taba ciwonta,  "dan Allah ki bari... Komai sai da yardar Allah yake faruwa... Haka naki. Rayiwar take.. Ki dauki kaddara ki rike yaranki... Wata rana zasu share maki hawaye... " dayan sister ta saka baki while feeding the infant,  idanuwa rabia ta lumshe while hawaye na rushing,  "ya zanyi dasu?..  Ina zani da shegu har guda hudu?... Whi will give me a second chance to life with 4 bastards... " bata karasa ba sister aisha ta katseta dacewa "dn Allah ki bar kiran yaranki da bastards... Hakan bai dace ba... Kinga baa rada masu suna ba so in kina kirnsu da such names bai dace ba... Dan Allah kar ki kara... " ta fada cikin rarrashinta,  "bazki gane abinda nake ji ba... Wallahi i wish zan mutu... Kawai in mutu in huta... Ni rabia dake kaunar inyi zaman aure... Kullum in na farka babu abinda nake tsarawa sai abinda zanyi a gidan mijina... Nasan da akwai yanmata dake mistake su haihu kuma da yardar Allah su samu miji ya auresu... Amma nawa wa zai aureni da yara har hudu?... Yaran da ubansu baisan ko na mutu ko ina raye ba..kenan a rayuwa ni bani da rabon samun rahama dake cikin aure... Inna lillahi waina ilaihi rajiun... " ta karasa maganar ta cikin kuka sosai hannunta kan inda akayi mata aiki,  ahankali sister aisha ta mike ta ajiye baby ta fita,  wurin doctor ta koma ta fada mashi rabia ta tashi sannan she's crying,  da sauri doctor ya mike ya shiga inda take, duddubata yayi ya sake mata drip da wani maganin baccin sboda yanda take kuka. Mamanmu kam sai da tasha kuka ta godwa Allah sannan tayi shuru,  mai motar daya kawosu daman sai da ya staya akayi aiki sannan ya koma gida ya fada masu yanda akayi,  kunsan yan kauye da kara,  nan almost all the family suka tattaro zasu zo,  dubu ashirin abban Fatima ya bada a bawa Mamanmu,  bayan sallah magrub suka iso wajen sai lokacin mamanmu ta sake ta dan ci abinci,  sakon abban fatima aka bata ta dinga mashi adua,  mamanmu kam bata bawa kowa jaririn don tankar tana rike da habib all over again haka take ji, Safwan kam bai kira amra ba sai bayaj sallah ishai,  yayi wanka yaci abinci ya kwanta ya kirata talking with he's sweetest voice ever, itama lafewa tyi tana mashi magana as if ta san shi,  abinka  da yarinyar da baa bari magana da maza,  talking to him make her feel so different,  safwan is so good with words as yanda yake mata magana bai taba yi da kowacce ya mace ba,  hes talking in a calm and gentle tune,  kom kadan baa ganewa he's a dangerous murderer, sun kai kusan hour hudu suna magana amma kokadan basu gaji ba,  safwan ya fada mata kawai he wants to marry her without delay saboda ta sace mashi zuciya,  "hmmm wallahi dad yace shi zau zaba mana mijin aure in lokacin yayi,... Baya yarda muna magana da wasu... " tafada mashi in a voice That in ba safwan ba babu mai ji, baki safwan ya tabe,  duk yasan tsoro alhaji idris is because kar ayi wa yaranshi abinda yake wa yaran  wasu,  shiyasa yake kafa kafa da su "gaskiya nidai ban yarda ba... Kawai ki fada mashi zan aureki... Wallahi banki ace zuwa nextweek muna tare ba... " yafada sounding so calm, "nextweek kaman ba mutum ba?..  Ai it's too early... " ta amsa mashi, "why zKi fadi hakan...?  " ya tambayeta, "ai bamu san juna sosai ba... " "ai ko shekara goma mukayi tare you will only know what i want you to know... So pls zaki fada mashi" "am scared...what if yaki?.. " ta tambayeshi sounding so Disturbed saboda itama ta kamu fiye da tunanin mai karatu,  ko voice dinshi alone makes her feel moody don he's giving her the best of he's voice, "why not bazai yarda ba... Ke dai tell him.. And leave the rest to me..." ya fada mata, "but it's too early.... Dan allah mu dan bari zuwa nan da wata dya..." bai bari ta karasa ba yayi saurin cewa "one month fa... Kam lallai.. Bakiji yanda ake hura min wutan sonki bane... Ai in har na kai sati biyu ban sameki ba mutuwa zanyi.. Kawai try and tell him... " ya umarceta atakaice,  bata karayi mashi gardama ba.  Hira sukayi har wajen asuba sannan sukayi sallama,  kowannensu kwnaciya yayi thinking about the other.  Amra bata taba jin son wani da namiji kaman yanda taji na safwan lokaci guda ba,  she's falls for he's gentle amd calm nature not knowing he's more dangerous than her father amma duk son da takewa safwan kuma sai. Taji she will need some guts to tell her father tana son aure.  The following morning change is all over amra, bata fito da wuri ba sannan ko da aka bata abinci ko spoon daya batayi ba,  kawai she's thinking of safwan daya tasheta da sweet romantic message,  duk yanda amra take jin son safwan a cikinjininta bai kai abinda safwan keji a kanta ba, kawai ji yake from no where ana hura mashi sonta cikin zuciyarta, da ita ya kwanta sannan daita ya tashi. Duk abinda safwan keji bai hanashi neman target dinshi na homosexuality ba,  yana tsaye da hannunshi cikin aljihunshi yana kallon masu yin aiki, he's looking at them down to their spirit yana kallon problems dinsu da kuma characters dinsu,  most of them are pure basu da wani bad behavior, kaman mace he's looking for mai kyau a jiki as if he's doing the right thing,  wani daga cikin samarin ya kurawa ido yana kallonshi from head to toe tamkar he's checking him out, dukda bai jin tsoro wannan is disturbing him,  "things people do for money... " ya furtawa kanshi a hankali,  ahankali ya dinga takawa har yazo kusa da inda matasa ke aikin gina dayan block din,  duk juyawa sukayi suna gaidashi cikin respect don dukda basu san if he's the owner ba sun san ba karamin mutum bane,  face dinshidauke da murmushi ya dinga amsa masu yana masu sannu sannu da aiki,  sai da ya zo kusa da inda wannan neat guy din yake sannan ya tsaya, hada ido sukayi da saurayin wanda bai wuce 25 ba,  irin matasan nan ne that are like su safwan, basu da komai suna neman halal Dinsu amma basu kazanta, bayan kaman minti biyar yace "zo ka sayamin wani abu... " yayi directing maganar to wannan saurayin,  da sauri ya bar abinda yakeyi yayi saurin zuwa inda running water yake ya wanke hannunshi ya bi bayan safwan dake tafiya zuwa office dinshi zuciyarshi na bugawa because he's still thinking how zai samu erection to sleep with a man,  sannan yana tunanin what if yaron bai yarda ba,  sai kuma yayi saurin kauda zancen don yasan he's good in making deals.  Yana shiga office dinshi ya zauna kanshi kasa, da sauri saurayin yashigo yayi tsaye bai zauna ba har saida safwan yace ya zauna,  ahankali saurayin da shi kanshi yaji faduwar gaba ya zauna, bayan kaman second goma safwan ya daga kai ya kalleshi sannan yace "ya sunanka? " ya tambayeshi, "ahmed... " saurayin ya amsa mashi cikin faduwar gaba sbaoda yana tunanin laifi yayi and he's about loosing the labourer job that pays him 3k daily. "good name... Ahmed... Yanzu dai wata magana nakeso muyi da kai... Amma pls ka sani i won't take no as an asnwer... Hope dai zakayi min alfsrma ko wacce irice... " ya fada idanuwanshi cikin nashi looking at he's fear,  "haba ranka shi dade.. Kome kakeso zanyi wallahi... Ai nasan irin karuwar da mukayi da wannan aikin cikin watanni bakwai da suka wuce... Don haka kome kakeso ka tambaya bazan ki yi maka ba... " ya fada mashi sounding so obedient, murmushi safwan ya saki sannan yace "ai banyi maka komai ba... Yanzu dai. Zanyi maka... I want to transform your life... Zan baka daga dubu dari har zuwa million uku... Zan kaika duk kasar da kakeso hutawa... Zan saya maka gida da mota... Babu kai babu wannnan aikin ta wahala... Kawai abinda zakayi kuma is nothing serious... Amma zan kula da kai in a way That ko talauci zai gudu far a way from you..." tunda ya fara magana ahmed ya bude baki yana kallon shi,  yanda yake maganar zai kula dashi yasa ya gane ba abun arziki bane,  yasan wata hanyace mara kyau yakeson bi dashi dukda he can't point finger at it, "hmmm nikam menene zanyi wanda it will warant wannan abubuwan daka lissafa?.. " ya tambayeshi in a smart way,  shuru safwan yayi not knowing how to say it,  ji yayi maganartayi mashi nauyi sosai, ajiyan zuciya ya saki yana tunanin abinda babu going back there's no way out,  dole yayi, "kawai i want u to be like a woman to me... " ya furta word din da kyar,  ahmed understand perfectly abinda yake nufi amma sainya rufe ido yacw "like a woman kuma?...  Ta yaya saurayi kaman ni zan zamar maka like a woman...?  " ya tambayeshi yana jin kaman ya mike ya ruga da. Gudu with he's two hands cover to he's ass,  idanuwa safwan yayi rolling sannan yace "nasan you understand abinda nake nufi... Kasan da akwai samari million da zasuyi willingly without stress amma kai you're lucky shiyasa i picked you... " "nifa ban gane ba...ban gane ba kwata kwata... " ya fada mashi, "ok... Kawai inason in dinga bin ta bayanka duk sanda bukatar hakan ta tashi... " safwan ya fidda jin nauyi ya fada mashi atakaice,  salati ahmed ya farayi cikin ranshi, shuru yayi for a moment sannan yace "bin ta bayana kaman ya?...  Ta yaya ake bin ta bayan mutum?.. "ahmed ya sake tambaynshi, "see kar ka raina min hankali... Kudi zan baka.. Aikin duka minti nawa ne an gama??..  Sannn ba abu kullum bane... Abu ne na few times in a year... Kuma tamkar yanda zan kula da matar dana aura haka zan kula da kai,..kawai ka yarda da bukata ta.... " safwan ya fada jn a pleading manner, ajiyan zuciya ahmed yasake sakinyace "ai ba ki nayi ba... Kawai ni ban gane maanar bin ta baya ba.. Did you mean ta inda nake zuwa toilet?.. " ya tambayeshi cikkm respect,  idanuwa safwan lumshe ya amsa mashi da "yes... " "chab... Lallai... Wai mata karewa sukayi da zaka nemeni? " ya tambayeshi kai tsaye,  safwan daga kai yayi ya kalleshi tare da hade rai kaman bai taba dariyaba, "don't ask me stupid question...the fact that kana da saa nayi selecting dinka does not means zaka samu bakin fadamin anyhow talks... Kudi zan baka in raw wallahi... " ya fada cikin tashin hankali don gani yake if har guy din ya fita bai amince ba da akwai problem,  "gaskiya ni talaka ne mai neman halal dina.. Amma gaskiya alhaji talauci na bai Kai wanda zaisa jn fada irin wannan hallaka ba... Na gwammace in mutu cikkn talauci hopping zan samu lahira da mutu cikin daula in rasa Chan... Kilan ban kara kwana biyu na mutu... Me zan fadwa mahalicina?...in fada mashi na bada bayana saboda kudi?... Gaskiya ni bazan iyaba..." ya fada mashi sounding so strong and firm,  safwan zama yayi yana kallonshi har saida ya kai karshen statement dinshi sannan yace "ypu don't know what you're missing... Kawai ba wani abu bane... It won't take long... Pls ka amince... " yafada yana bude locker din table da yake zaune,  da sauri ya fara fiddo kudi cikinsu kam har da foreign currency,  ahmed zama yayi yana kallon shi cikin ranshi yana aduar cin wannan jarabawa don already shaidan yana son rinjayanshi saboda Kudin da safwan ke jerawa agabanshi farare tas, safwan sai fiddo su kawai yake  yana ajiyewa yana. Cewa "this is what am talking about... Money in different currency... Kaje duk inda kakeso... I won't stop bringing out money har sai kace sun isa haka nan... They're all urs dear... All you need to know is go in there and strip for me... It won't take much time... Nobody will know... " ya fada yana fiddo kudi da suka kusa kusa tare gaban table dinshi,  yana kallon he's having a second thought, Ahmed sai kallon kudin yake yana adua,  "come on... Don't miss this... " safwan ya fada yana loda kudi upon kudi,  kaman an tura yaron ya mike yana cewa "Auzubillahi....gwanda in mutu cikin talauci da in samu duniya ta wannan hanyar... Kai ma ina shawaranka in abinda kake ne ka bari... " idanuwa safwan ya rufe yana jujjuya kai from one side to another,  maganar da yaron ke fada yana shiganshi, he don't know what he's feeling,  sadness ko jin haushi ko bakinciki,  kawai yasan he's  having a bad feeling,  duk jikinshi babu dadi har cikin zuciya shi, "shaidan laannannene...kuma he will make you think of the world kan lahira.. Amma katuna rayuwar duniya is temporarily while na lahira is permanently.. Komai nan is vanity upon vanity... In ka mutu yau wallahi ko wata uku baa yi an mance da kai... Kai daka nemi kudin Kana cikin azaba alhalin su wayanda ke duniya suna holewa da arzikinka... Inda mutum Yasan abinda zai riska a cikin kabari kawai da wallahi ko ance yayi dariya baiyi..." Safwan bai ankara ba yaji hawaye, he's heart is so boiling yanda akayi wannan karamin yaron ya iya resisting irin wannan temptation amma shi ya kasa in the first place,  yaron na tsaye still yana magana while safwan ya dora face dinshi a palm. Dinshi yana hawaye, he's so ashame to rise he's head saboda kunya, yasan babu wanda zai gan such money yaki amsa sai wanda Allah yayi choosing, sai da ahmed ya gama magana ya kara da cewa "kayi hakuri in har maganata ta batamaka rai... " ya fada ahankali sannan ya juya gabanshi na faduwa don yana tunanin zai iya sa a kasheshi ko kuma ya hanashi aiki anan,  "ahmed... " safwan ya kirashi voice dinshi na rawa,  ahankali ya juyo gareshi,  hannu daya safwan ya cire daga face dinshi ya nuna mashi kujera tare dacewa "pls sit... " ya fada sannan ya sake rufe face dinshi,  baisan yana da jin kunya ba sai yau,  ahankali ya dawo ya zauna,  cikin rawar murya safwan da har lokacin ya kasa bude face dinshi yace "congratulations... Ka godewa Allah... Ka godewa Allah daya yoka mai imani... Pls take care of it... " bai karasa ba kuka yaci karfinshi,  ahmed ji yayi jikinshi yayi sanyi,  sai yanzu ya gane not all That glitter is gold,  safwan look so happy and rich amma sai gashi zaune yana kuka a gabanshi, "wallahi kunyar hada ido da kai nakeji... " safwan ya fada cikin kuka, ahankali ahmed ya girgiza kai yana cewa "kar kaji kunyata... Kaji na wanda ya busa maka rai...wanda yake da wuta yake da aljanna..." "wannan kuma nasan it's late for me... " safwan yafada cikin kuka sosai,  he feels like crying he's eyes and heart out saboda abinda yakeji, "aa.. It's not late wallahi... If you can change Allah will. See you through... " ahmed ya fsda mashi, safwan ahuru yayi yana jin abinda ke fita daga bakin ahmed,  da kuma yanda yake turanci da kyau, sai ya tuna kanshi lokacin ga ilimi amma babu aiki,  "yes nawa is late... You don't know what o have done in life... Kawai dai keep your faith intact... Don't let anything stain it..." har lokacin yana rufe da face dinshi,  "sir dan... " bai karasa ba safwan yace "yanzu ina neman alfarma daya daga gareka... Dan Allah kar ka furtawa kowa abinda ya faru tsakanin mu... Kayi min adua dan Allah... Sannan abu na biyu banason ka kara dawowa nan... Wannan kudin na kan take ka debi iya dibanka kaje ka fara sanaa ko wani abu... Amma pls don't come back here... " yafada cikin kuka,  kallonshi ahmde yayi yana  jin tausayinshi na ratsashi har cikin system dinshi,  "Allah na tare da duk wanda zaiyi laifi yayi nadama...it's a sign That mutum nada sauran imani a tattare dashi... " still kai safwan ya sake girgiza mashi yana cewa " Kai dai promise me you won't say this to anyone... Amma zancen Allah na tare dani bai taso ba... Not after duk abubuwan danayi... Nasan Allah bazai yafeni ba..." safwan ya fada mashi, ajiyan zuciya ahmed ya saki yace "indai zaka tuba ka bari... " bai karasa ba safwan ya katseshi dacewa "just give me your word you won't say this to anyone... If you do Allah ya jarabceka fiye da yanda ya jarabceni... " "kar ka damu... In dai mutum nayin abinda bai kamata ba in dai bazaka yi mashi adua ba tou kar ka bata mashi suna don kamar yanda kace Allah  zai iya jarabtarshi fiye da naka... Don haka ka kwantar da hnaklinka bazn fadawa kowa ba...Allah shiryemu baki daya... " ahmed ya fada mashi yana sake juyawa don tafiya "kudin fa.. " safwan ya fada mashi,  ahankali ya girgiza mashi Kai "aa barshi nagode.. .." da sauri safwan yace "aa i insist....in kanawa Allah da manzonsa come back... " ya fadawa ahmed,  babu musu ya dawo,  hannu daya safwan yasa ya debo kudin kaman bundle sha biyu ya ajiye mashi tare dacwa "take this... Kaja jalli... Start something... But pls in kaga ance limitless na waje don't come there..." godiya ahmed yayi ya dauki kudin ya tura a aljihunshi na gaba dana baya ya bar wajen, sai lokacin safwan ya fashe da kuka sosai yana dana sanin shiga cult dayayi in the first place,  hannuwanshi biyu ya ajiye a gabanshi yana kallonsu yana mamakin yanda akayi ya kashe rayuka da dama haka with this hands, he wish he can just give up on this whole things, maganar ahmed yayi tasiri a rayuwarshi sosai,  yasan babu karya a maganarshi ko kadan,  yanzu he have plans,  he's plan's are to get married,  in short yana son auren mata hudu the same day don ya samu yara da yawa as much as he can don bai iya barin wannan dukiyar bai da magaji. "i curse the day i met you... Kuma wallahi your family will also feel My pain... " ya fada yana changing yanayin face dinshi Thanks39💛❤💜💙💚 Sirrin wasu gayun 💙💚💛💜❤🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) ,3⃣9⃣ Don't read if you didn't pay,  if you do i owe you. Masu taurin kai muje zuwa. Zama yayi yana karkada kafa sabida yanda heart dinshi ke boiling,  he hates alhaji mai saa so much, yasan yayi laifi da ya aminta dashi in the first place amma kuma what he did to them was on called for,  ysan da akwai classes of sins amma nasu is higher dukda ba shirka suke ba,  amma bounding for another creature is more like it,  hannunshi ya daga yana kallon jikinshi sai ya tuna wannan glowing skin zai sha wahala at the end of the day,  he wish there's something he can do but nothing at all,  it's already late for him,  tunawa yayi da maganar ahmed na if mutum na laif Amma yana  reflecting kan abubuwan da ya aikta yana da rabon rahama amma he doubts that,  kullum da bakin cikin halinshi yake kwana yake tashi amma cikin abubuwan da yake aikawata babu wanda ya daina sai neman mata,  yanzu ya mance rabon da ya fita neman mace, kawai. Pants kuma kawo mashi ake har inda yake ya biya, ajiyan zuciya ya saki ya tuna that he has fallen for yar mai saa,  yatsa daya ya saka a bakinshi yana tunanin why ita zai so,  few seconds kuma sai ya fashe da dariya yace "because am monster like her stupid father... " yafada yana dariya and face dinshi jike da hawaye.  Yau kam yanda yake ji inda yana da zuria da yawa da babu abinda zai sashi bin bayan kato,  a duk aikin da ake saka su wannan yafi karfinshi,  yafi bashi haushi sannan it's irritating, amma yasan in baiyi ba mutuwa zaiyi kuma a yanzu bai da benefit for him tunda bai da da ko daya, tunawa yayi habib da sukace zai mutu kuma ya gagaresu shi kanshi wata nawa kenan yana neman shi don at Times har fita yake yana hunting dinshi amma kaman babu shi a kasar,  "they're not even powerful... If they're power su kashe habib mana.... Why must they say me.... " yafada face dinshi babu walwala,  kawai he's having confidence cewa shima in baiyi ba ba lallai ya mutu ba sai kuma ya tuna da power of Mamanmu,  how she looked at him in the eyes and asked ina aka kai danta sannan how she rejected their money,  wannan kudin na nan kan table wani maiakaci ya shigo da sauri,  kallon mutumin yayi form head to the toe sanna yana kallon reason dinshi na shigowa har cikin office dinshi,  he's desperately in need of money, akalla mutum zai bashi kusan 7 years don irin matured mutanen nan ne masu neman hanyar ciyar da iyalansu,  da sallama ya shigo safwan ya goge face dinshi yana gyara zama sho,  while the man was walking towards him shi kuma yana tunanin he's going to Try this one don before he's thinking kilan sai Young small boys zai samu amma by the look of desperation na wannan mutumin he might accept, kafin mutumin ya karaso har ya gama analyzing komai,  saboda da akwai distance tsakanin inda yake zaune da first door inda zai ajiye secretary dinshi da da kuma main office dinshi amma dan maita Irin nashi da ana bude kofar fsrkon yake hangen mutum sannan yana sensing reasons din zuwanshi,  har yanzu bai da secretary don haka duk wanda yake shigowa direct yake shigowa office dinshi, mutumin tsaye yayi a gabanshi ya gaidashi cikin respect safwan ya amsa yana kallonshi from head zuwa kasa, "mai gida taimaakona zakayi... Wallahi yata aka kirani bata da lafiya yanzu... Shine nace dukda lokacin tashin mu baiyi ba ka taimaka min kayiwa surajo, magana ya bani kudin aikin na yau... " ya fada daga inda yake tsaye,  jikinshin sai rawa yake,  surajo wani cousin brother dinshi dake kula da biyan kudin labourers, idanuw safwan ya rufe ya dora hannu kan Wannan kudin, mutumin kallon kudin yayi jikinshi na rawa yana tunanin he's asking for just 3k ya kai yarshi hospital while ka dozens na bundle din kudin yana gani, safwan knows why ya dora hannu kan wannan kudin,  he wants the man to. See it very well,  kaman baison magana ya bude baki yacw "gaskiya bani da kudi... Ai kasan dokar aikin... You work from 9 zuwa 4 sai a biyaka amma yanzu it's just 12 zakazo baka KudI.... It's this same aiki ake biyanku. 1500 amma ni ina biyanku dubu uku amma you want to Come for alframa,... "yafada kaman mai jin nauyin magana,  ahankali mutumin yakalli sannan yace "dan Allah ka taimaka min... "ya fada bai karasa ba safwan yace "wai bakajin nace bani da kudi... "yafada hannunshi kan wannan kudin yana romancing dinsu yana kwadaitawa wannan bawan Allah, ajiyan zuciya mutumin ya saki sannan yace "tou shikenan.. nagode... "yafada yana juyawa ahankali domin fita daga wajen, "kokanason wannan na kan table dina?.. " safwan ya tambayeshi, da sauri mutumin ya juyo yace "eh dan Allah ka taimaka.. kar yata tamutu..." "yanzu dai rayuwar yarka is on you  ..don wannan kudin have a string attached to it... In kana iyawa zan kara maka wasu sannan kaga wancan office din?... "ya nuna mashi. Wajen secretary din mutumin yajuya ya kalli wajen sanna safwan yacigaba dacewa "zan baka aikin secretary dina zan turaka kasar waje na wata. Shida ka koyi yanda ake aikin...amma abu daya tal kawai zakayimin for all the luxury i just mention... " mutumin bai bari Safwan ya karasa ba yace "wallahi kome kakeso zanyi maka... Zanyi maka duk abinda kake bukata in dai zaka taimaka min... Wallahi zanyi... "yafada jikinshi na rawa, dan murmushi safwan ya saki yana tunawa da yanda alhaji mai saa yayi amfani da situation dinsu ya cucesu shima haka zaiyi amfani da nashi situation ya cuceshi,  talakawa at times is better kaje wajen dan uwanka talaka neman taimako da kaje wajen maikudi nema don some of them will never do things without benefits, sai dai.wayanda kudinsu is from Allah. "Meye sunanka... " safwan ya tambayeshi, jikim rawan jiki mutumin yace "Abdullahi..." "Abdullahi zakayi duk abinda nace kayiko da bakasn meye ba?.. " ya tambayeshi,  da sauri ya daga mashi kai sanna yace "indai ba kasheni zaayi ba wallahi koma meye zanyi...ai na dade a haka...babu abinda bazanyi ba saboda sauya yanayin rayuwa... "dariya safwan yayi yana relaxing kan rolling chair dinshi sai jujjuyawa kawai yakeyi saboda jin dadi yana cewa "that's it... "yafada saboda dadi  hannunshi biyu ya daga sama yace "babu mai kasheka wallahi... meye maganar kashewa ana maganar holewa... ai nobody is dying... " yafada with confidence,  kaman zai fada mashi abinda zaiyi mashi zaiyi amma sai kuma yaga it's better yayi shuru kar shima yaki kaman ahmed, "kadai yarda zakayi komai? "safwan ya sake jaddada mashi,  d a sauri ya amsa da eh zaiyi, "good..."yafada yana bude inda yake ajieye kudi ya karo bundle uku ya dora kan wanda suke wajen sannan ya umarceshi ya kwacesu,  kaman hungry lion mutumin ya kwace kudin yyi tsaye waiting for the next command,  don yasan da akwai abun yi,  the thing is despite sunsan it comes with a string attached bai damunsu,  kawai su dai a basu,  mikewa safwan yayi yana cewa "follow me... " ya umarceshi, babu musu ya bishi da kudin a hannunshi ya rikesu gam,  daman a office din da akwai wajen hutawa har da gado da bathroom da komai inda safwan ke hutawa in ya gaji da aiki dukda ba wani aiki yake sosai ba tunda it has not start functioning properly,  bude kofar wajen dake kusan girman gida guda yayi ya nufi bathroom ya bude mashi tare dacewa "ka wanke kanka sosai sosai ka fito... " ya umarci abdullahi,  babu musu abdullahi ya ajiye kudin kan resting chair dake wajen ya shiga bathroom din,  bude kofar Safwan yayi yace mashi "kar ka fito da komai... " yafada atakaice bai jira yaga reaction dinshi ba ya maida kofar ya kulle, dawowa yayi ya cire expensive kayan dake jikinshi ya rage daga shi sai boxers, duk ilahirin jikinshi sai kamshi kawai yake don yana amfani da extra expensive perfumes,  in short  ba perfume kadai ba komai nashi bai tsada yake using from shoes,  clothes wristwatch da sauransu, daman yana da high taste tun suna da talaka kawai da bai da kudi ne yanzu kuma da kudin yazo he don't spend it silently, Agogon dake walkiya kaman rolex ya cire ya ajiye wani waje ya je ya kwanta kan gado yana tura hannunshi cikin boxer dinshi trying to rise he's manhood kafin abdullahi ya fito, yana  lumshe idanuwa yana wasa da kanshi amma nothing no feeling no erection,  ajiyan zuciya ya saki yana tuna abubuwan da suka bashi pleasure a bayan,  tunawa yyi da mufida ya saki nishi,  sai ya dawo ga rabia,  more nishi ya saki yana moaning kaman he's together with her,  sai kuma ya tuna da nana,  wani irin kuka ya fara saki under he's throat yana imagenining hes together with,  "nana..."ya furta cikin wata irin murya yana wasa da kanshi,  bayan kaman minti biyar ya samu erection,  kallon kofar bathroom din yayi yace "am waiting kar ka bata min lokaci... " yafada da karfi, bai rufe baki ba abdullahi ya fito,  ahankali safwan ya kalkeshi yayi saurin kauda kai don ko kusa safwan vai kaishi girman joystick ba,  da sauri yace mashi "turn around... I can't see this.... "yafada gabanshi na faduwa don yaga mutumin da jikin karfi and he can kill him if he wants to,  abdullahi tsaywa yayi yana kallonshi da erection dinshi cikin wando,  "nqce ka juya... Kawai turn around... Banason ganinka kawai Bani baya... "ya daka mashi tsawa,  still yana tsaye bai juya ba instead sai ya fara takawa zuwa inda safwan yake yanacewa "luwadi zakayi dani?.." mutumin ya fada while walking to him naked,  safwa ja yayi da baya yana cewa "i said turn back... Banason ganin gabanka.. Bayanka kawai nakeso ..."yafada yana moving back wrad kar a samu matsala yace shi zai nemeshi ya kasheshi don yasan ko kadan bai kaishi karfi ba sannan joystick dinshi is huge yana takama da nashi ga wanda ya linka nashi, cikin zafin nama safwan yace "cewa ja juya bance ka zo. Ba... "yafada cikin fargaba yana ja baya don tsoro,  bai ankaraba yaji an shakesshi, "daman abinda kuke kenan?.. "abdullahi ya fada yana rike da wuyar safwan kam,  safwan sai zillo yake a hannunshi yana kokari magana amma ya kasa saboda yanda yaji an kama mashi wuya, "wallahi kasheka zanyi a rage mugun irin... "abdullahi yafada yana sakar mashj naushi da hannunshi na leberanci, ihu safwan ha saki jin kaman an sakar mashi guduma a ciki saboda azaba,  da sauri safwan ya fara girgiza mashi kai alaman ya daina, "dan yaro da kai kalleni kace zakayi luwadi nadi... Ni dan hisbane kuma sai na kasheka... "yafada yana sake naushin shi a ciki,  nan take safwn ya balle da aman jini saboda yanda yake nausar mai ciki da duk karfin da Allah yayi mashi tamkar an aikoshi, safwan rasa inda kanshi yake yayi saboda yasan yau da kyar yasha,  he's lucky the other day ya kubuta hannun aisha amna yau da wuya,  sai da abdullahi ya sakar mashi naushi manya kaman guda bakwai sannan ya wullashi kan mirror nan take madubi ya fashe,  safwan look lifeless don ko motsi baiyi sai jini dake fita daga hanshin shi da bakinshi, abdullahi shiga bathroom yayi ya maida kayanshi daya cire sannan ya dawo dakin ya kalli safwan yana cewa "in ba don rainin hankali ba har irin wanna yaron yana da idon ya kalleni har ya nemi luwadi dani..kawai. don kana da kudi... Wallahi insha Allah sai munyi maganin ire iren ku dan uwarka... " yafada yana nuna safwan da har lokacin jini bai bar fita ba,  legs dinshi biyu ya bude sosai sannan ya daga kafa ya harbi balls dinshi,  dukda safwan ya tsuma saida ya saki wani ihun,  dariya abdullahi yayi yana cewa "shege ashe bai mutu ba...wallahi in ba don kar in kwasar wa kaina zunubinka da na karasa ka shege dan gidan abuwa... "yafada yana kwace kudinshi daya ajiye ya fita zuwa office din ya duba inda safwan je ajiye kudi ya bude ya kwasa da yawa sannan ya fita, looking normal kaman nothing happened. Safwan kam yana nan kwance komai ya gushe mashi,  he's feeling much pain a cikinshi sannan he's balls hurt kaman bazasu kara aiki ba, shi dai yasan he's alive amma baisan a ida yake ba,  he can't move ko wani abu. Amra kam sai kiran phone dinshi dake falo take amma bai daga ba, hankalinta ya tashi sosai abunka da yaran da basu da access da maza,  hes the only male she have access to and she don't want to loose him. Ganin ta kirashi kaman sau goma bai daga ba ta dinga kuka zuciyarta na tafasa, duk gidan taruwa akayi kanta ana tanbayan what happened amma bata ce komai ba sai kukan da take,  alhaji mai saa da kanshi ya zo dakinta inda take zaune ta rungumi pillow tana kuka ya tambayeta abindake damunta still bata amsa mashi ba,  damu wa ya shiga sosai hankalinshi yatashi ga yar gold dinshi tana kuka, he begged and plead withher to tell him abinda ke damunta amma taki sai kukanta kawai take,  yanda alhji mai saa ke petting yarshi da wuya ka yarda yana zaluntar na wasu waje,  he's so kind and loving to he's children,  ko su yaran basu ganin laifin mahaifinsu ko kadan because he's good in cleaning he's tracks, ko kadan basu suspecting he's into something,  nobody will because ya iya muamala da mutane da maaikatanshi. Kullum karfe biyu driver na zuwa babban Clinton amsowa safwan abincin rana,  biyansu yake for a complete months sai yayi exhausting kudinshi ya sake biya,  driver ne yashiga office din safwan yaga he's not around,  wajeya samu ya zauna yana jiran fitowanshi, har wajen minti talatin bai fito ba ahanakli ya mike ya bude kofar inda yake hutawa da sallama, tun daga nesa ya hangeshi kwance cikin broken glass, da gudu ya karasa inda yake yana daga safwan That looks like he's dead,  ihu ya Dingayi ya fita Waje da gudu kasancewan ko zakayi hour ashirin kana ihu Babu mai jinka, nan ya samu labourer guda uku aka tayashi fito da safwan zuwa cikin mota,  kowa sai mamakin wanda ya shiga yayi masgi hakan yake,  suna da yawan da baa gane wanda ya fita daga cikinsu,  hospital akayi dashi, same hospital da akayiwa rabia aiki nan aka kawoshi kasancewan hospital din na manyan mutane ne, kafin a amsheshi sai da suka bukaci dubu dari biyu,  da gudu driver dinshi ya koma inda yake ajiye kudi a cikin mota kasancewan safwan bai taba barin motarshi empty,  kudi suna karewa yana karowa, yana bude wajen yaga kudi da yawa sosai ya dauki dubu dari biyu ya basu Sannan dr ayuba ya amsheshi ya fara dubashi yana kokarin ceto ranshi don da gani yana da internal bleeding tun har jini bai bar zuba ba.  Bayan kaman hours biyu jinin ya tsaya amma har lokacin safwan bai farfado ba,  cikinshi da abdullahi ya dinga nausa yayi ja sosai ba kaman inda aka dinga nausa. A week later. Yau kwana biyu kenan da aka sallami su mamanmu,  Fatima ta dan maida jikinta sabida yanda mamanmu ke bata kulawa ta mussanman,  babu wanda zai yarda cewa mamanmu uwar mijin Fatima ce saboda kulawa da take bata,  kullum Mamanmu sai ta yi kukan habib don abun sabuwa ya dawo mata, jiya aka radawa yaron sunan mahaifinshi amma suna kiranshi da sunan modiibo,  mamanmu rike little modiibo tayi tana kallonshi tana hawaye tana cewa "modiibo in dai kana da rai.. Allah ya baka lafiya ya maidoka garemu... In kuma ka. Mutu Allah ya Kai rahama kabarinka.. "tafada cikin hawaye tana kallon yaron da tankar tana rike da habib all over again saboda yanda yayi kama da mahaifinshi. Tana ganin fatima ta fito daga bathroom tayi saurin goge face dinta don ko kadan bata yarda Fatima ta ganta tana kukan rabuwa da danta. Alhaji bello ya dawo daga tafiyarshi lafiya kasancewan kawai yaje ne kan meeting kuma kwana biyar yayi ya dawo Nigeria,  tunda yaji maganar yaran da aka haifa ya gagara ya dawo don ya gansu da idanuwanshi because har lokacin bai yarda ba,  sai danya dawo ya bawa family dinshi labarinsu,  hajiya da mufida was so happy to see them,  yana basu labari mufida ta damesu wai suje ganin yaran,  saida hajiya ta tsawata mata tayi hakuri alhaji ya huta sannan suje ganin yaran lokaci Guda. Yau alhaji yayi kwana biyu da dawowa kuma suka shirya da family dinshi tsaf don ganin yaran,  alhaji. Kiran doctor yayi kan yaje hospital din ya jirasu kasancewan ba hospital dinshi akayi mata aikiba, fita sukayi suka hau mota da alhaji da hajiya sai mufida,. Kusa da maigadi habib ne zaune yayi tagumi. Idanuwanshi waje daya kaman he's thinking, "ko tunanin me Muhammad keyi!?.. " inji hajiya dake kallonshi yayin da mai gadi ke bude masu gate,  "ai kullum cikin tunani yake...he don't even talk much... " mufida ta amsa mata,  driver na zuwa wajen da yake zaune alhaji ya umarceshi ya tsaya, yana tsayawa yayi wining glass dinshi ya kalli habib yace "son kana zuwa ganin yan hudu?.. "alhaji ya tambayeshi sounding so. Friendly,  cikin firgita habib ya mike yayi saurjn zuwa wajen Motar ya durkusa kaman yace yes kawia kuma sai no ya fita daga bakinshi,  "haba yaya Muhammad baka zuwa ganin yaran.. Kodai kai bakason yara... "mufida ya fada mashi,  murmushi kawia. Yayi bai ce komai ba... Daman inda yana biye mata da tuni sun zama best of friends amma. In tayi mashi magana sai ya amsa mata da murmushi, haka yana bata mata rai amma bata cewa komai because wani irin tausayinshi takeji har cikin ranta,  kawai she's always imagining what he went through while he was on the street. "shikenan tunda baka zuwa kaje daki ka kwanta... "alhaji ya fada mashi, da sauri ya bar wajen ya kama hanyar dakinshi yana fargaba don duk sanda ya rufe ido abubuwa yake gani wanda bai san ko meye ba, at time's abubuwan ban tsoro ne wasu kuma faces din mutane ne wanda baisan ko su waye ba. driver jansu yayi suka bar gidan. Bangaren rabia kam duk sanda zata bude idonta taga yaran sai tayk kuka,  indai idonta biyu babu abinda takeyi sai kuka,  both doctor salim da dr ayuba sun yi har sun hakura,  kullum cikin bata advice suke amma bata dauka,  data ga yaran sai ta zubda hawaye saboda bakin ciki,  ko kadan bata cewa she loves them,  sannan bata cewa she hates them kawai dai abinda ta sani is she hates their father That duk ranar da zasu hadu tana iya kasheshi ta kashe kanta saboda haushi,  kullum sai ta saka yarangaba ta dinga kuka kaman anyi mata mutuwa,  shiyasa dr ayuba ya dauke yaran daga dakin aka kaisu wani dakin don kar rabia ta samu matsala because damuwar da take shiga yana yawa kuma daman doctor salim bai yarda ta shayar dasu ba, cewa yayi ko ta basu babu abinda zaiyi masu saboda yawansu da kuma ya lura yaran suna da ci ko kuma because of he's own personal interest. Safwan kam an warke sosai Don he looks ok kaman bashi bane aka shigo dashi like a dead man ba, tunda yazo hospital mahaifiyarshi batzo ba daman ba sanin where about dinshi take ba, kwata kwata relationship dinsu ya watse kaman ba uwa da da ba, ko kadan safwan bai bata any chances of getting closer ba ita kuma tsoronshi takeji don tunda ga shiga part dinshi ta shiga hankalinta, in tana da dama yanzu she will run far away from him amma kullum babu abinda yake fada mata sai ita dashi babu rabuwa sai mutuwa kuma if She try to run she will get to know who he really is, tamkar prisoner haka take cikkn gidan bata jin dadin komai, she will give anything to go back to her normal life, sai yanzu ta gane big mansion da kuma money is not everything. Safwan na zaune rike da mug doctor na rubuta mashi dismissal daga hospital din don ya samu lafiya, kofa aka bude alhji idris ya shigo, kai safwan ya daga ya kalleshi he's the last person he wants to see because he hates him with passion and i have big and wonderful plan for him, tundayazo hospital babu wanda ya nemeshi har da usman bai zo ba ya dai kirashi yace he's busy ne, wato rayuwar su no real friendship sai. Har kar kudi kawai Suke babu any friendship ko love ko kula ko danuwa da junansu, gaisawa sukayi da dr sannan ya kalli safwaj yana cewa "son what happened... "ya tambayeshi cikn damuwa "it's a long story...zanzo har gida in baka labarin abinda ya faru"safwan ya amsa mashi ataikace, dr was surprise to see alhji. Mai saa da kanshi wajen safwan haka ya tabbatar mashi ba karamin mutum bane shi. "ikon Allah ya jikin...?" alhaji ya tambayeshi, "ai an sallameni... "ya amsa mashi. Mean while alhaji bello da family dinshi sun shigo cikin hospital din office din dr suka shiga suka tarda ba kowa and salim bai karaso ba nan aka fada masu dr na ganin patient su dan jirashi, cikin rawar jiki mufida ta tambayi sister din inda jarirai da aka haifa suke nan sister tace tabi bayanta, da gudu mufida tabi bayanta looking so excited, bayan kaman minti biyu alhaji shima ya mike yafita hajiya na biye dashi, sauran kadan da alahji bello da alhaji idris sunyi cikibus, surprise look sukayiwa juna sanna suka fara gaisawa, dukda kowa da yanayin kudinshi duk sun san da zaman junansu sannan duk inda suka hadu suna mutunta junansu, "what are you doing here... "alhaji bello ya fada cikin surprised while yana rike da hannun alhaji idris cikin nashi, cikin faraa alhaji idris ya nuna mashi safwan daya sadda kai kasa sannan yace "limitless ne baida lafiya nazo ganin shi... Although an sallameshi..." yafada mashi, idanuwa alhaji bello ya zaro ya kalli safwan yace "wannan shine limitless?.. "ya tambayeshi cikin mamaki sabida he's too young for That company, "yes.. Shine... "ya amsa mashi, hannunshi ya zaro daga cikin na mai saa ya mikawa safwan hannu daidai lokacin da dr salim ya shigo, "sorry daddy am late... "dr ya fada sannan ya gaisa da alhji mai saa suka gaisa sa safwan That is so bored to death don he can't wait to get far away from them especially alhji bello that is so hard to read, nan alhaji bello ya fadawa salim safwan shine limitless, both doctors was surprised, nan alhaji mai saa ya tambayi alhaji bello why he's here waye mara lafiya, "wallahi wata yarmuce ta haihu yan hudu so munzo ganinsu ne... "alhaji bello ya amsa mashi. "wow yan hudu.. Suna ina?.. "alhaji mai saa ya fada, wani irin disgusting look safwan ya watsa mashi, da sauri dr ayuba ya shjga gaba zuwa inda yaran suke, dukkansu binsu sukayi har da safwan That is angry but wants to see the babies too Thanks40❤🧡💙💚💛 Sirrin wasu gayun 💙💚🧡💛❤💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣0⃣ Don't read if you didn't pay if you do you owe,  tqke it as nothing it's your business, hakkin mutum ba wani abu bane wajen wasu, sai ya makara suke ganewa🤷🏿‍ Cikin inda yaran suke mufida tana tsaye data dauki wannan sai ta  Ajiye ta dauki wancan,  kawai wani irin so takewa jarirai balle wannan da guda hudu ne,  bata taba ganinsu haka waje daya ba amma tana jin labarin yan hudu,  they look so healthy and handsome kaman ubansu, namijin ta dauka ta rike ta kai hannun yaron saitin bakinta tana kissing aka bude kofa,  doctor ne ya shigo sannan mahaifiyarrta followed by dad dinta da salim sai alhaji mai saa then safwan,  tana lumshe idanuwa saboda jin dadi, kai ta daga ta kalli dad dinta tana cewa "dad kallo wannan he's so cute... Dad a bamu shi..."tafada tana shafa hanshinta kan kumatun yaron,  safwan is a very smart person That voice dinta kawai yaji ya gane he knows the voice, kai ya daga ya kalleta  ya saki murmushi tare da kauda kai gefe don kar a ganshi smiling without a reason,  how can he forget the first Virgin je ripped apart,  her cries her pleads still rings a kunnenshi,  har yanzu he can still imagine her naked deep in side don he spread her legs form angle to angle to see whag she's made of,  daman she mata haka yake masu sai yaga deep inda babu mai gani,  he can't believe she's a daughter of such person and still fall cheaply for 500k kaman matsiyaciya, dariya kowa na dakin yayi sabida yanda mufida ta rungumi wannan yaron kaman nata "wallahi dad i love this one... He's so handsome... "ta sake fada masu,  mahaifiyar ta takawa tayi taje wajen gadon daya ta riketa tana kallon yarinyar "wow... what a joy... Yanzu wane suna aka basu... "hajiya ta tambayi salim that is like a father to them,  "daman mata uku ne sai maza biyu kafin daya ya koma ua rage guda... Namijin i want him to have her father's name... Amma tace bataso... So dad na sa mashi sunan late uncle Muhammad.. Sai mata..."yafada yana walking towards wajen gadon daya yace "wannan mufida... "yafada yana barin wajen, tsalle mufida ta daka tana cewa "yaya thank you... I have a namesake... Let me drop the boy and carry my namesake... "tafada in a funny way that duk sai da sukayi dariya,  kallonta kallonta kawai safwan duk hankalinshi bai wani wajen maganar da ake,  "wannan kuma sunan mahaifiyar wato rabia but we call her ummita... "safwan yaso yaji sunan da aka fada rabia amma libido dinshi bai bari yaji extacly abinda yake cewa ba,  duk dr salim kr magana,  yafada while walking towards inda na ukun ke kwance "and this is rukkaya... " ya fada finally,  "masha Allah.. But wait a minute yaran nashi ne?..."alhji mai saa ya tambayi alhaji bello, "aa... "alhaji bello ya amsa mashi,  surprise look ne kwance kan face din alhaji mai saa he can't believe wannan yaran ba nashi bane amma shi yayi naming dinsu,  ahankali safwan ya taka zuwa wajen gadon daya sai. Lokacin mufida ta ganshi,  gefen white ears dinshi ta kalla taga he looks familiar dukda lokacin dayayi mata wannan abun bai kai haka kyau da kwarjini ba, yanzu kam he's a boy That dine with the devil himself, he has changed alot,  duk babu wanda ya maida hankali kansu don kallon yaran kawai suke "ina mahaifnsu?.."alhaji mai saa ya tambayeshi out of inquisity, "it's a long story... "dr salim ya fada mashi don ko kadan baison ana fadin asalin yaran it annoys him,  mufida kurawa gefen face din safwan ido tayi bata blinking, shi kuma yasan she's dying to see he's face amma bai daga kai ba ya sa hannunshi daya cikin na baby rukkaya, yatsanshi daya ya kai wajen hannunta kaman magnet ta rike mashi hannu,  kawai sai ya saki murmushi, ahankali ya daga kai ya kalli mufida da sauri mufida ta dafa chest dinta ido daya ya kashe mata,  baki ya bude zata saki ihu sai kuma ta tuna in tayi ihun what will she say it's the problem,  duk ilarin jikinta sai rawa yake Allah ya taimaka babu yaro hannunta da faduwa zaiyi,  hawaye ne ke taruwa idonta zuciyarta na boiling kaman zai fito sabdoa bugawa,  yau gata ga wanda yayi molesting dinta,  safwan still yana kallon ta har lokacin hannunshi cikin na baby,  ta ki sakinshi kaman shes saying you're our Father, hajiya ce ta daga kai ta kalli mufida taga face dinta sharkaf da hawaye, "subhanallah... What's the matter with you... "hajiya ta tambayeta cikin tashin hankali, Don tasan she was happy few minutes back,  da sauri ta ta kauda kanta daga safwan ta fita daga dakin da gudu, alhaji bai bi bayanta ba so is dr salim duk a tunanin su it's because ta tuna she can't have a child take kukan,  basu san taga wanda yayi mata wannan aikin ba,  da sauri hajiya tazo bin bayanta dr ya rike mata hannu tare da girgiza mata kai,  alaman kar taje she should letnher cry to her satisfaction,  ahankali hajiya ta dawo dakin,  safwan shuru yayi kaman baisan abnda ke faruwa ba,  hannunshi yazo zarewa daga cikin na baby ta fashe da kuka sosai,  wajen dayan yaje yayi mata kiss ya sake zuwa wajen dayan yayi mata kiss sai wajen yaron that look exactly like him,  kura mashi ido yayi for a moment yana kallonshi, dukda he's new born the resemblance is remarkable,  ahankali ya saka yatsa ya dan shafa kumutun yaron yaga ya bude baki kaman he's hungry,  murmushi ne kawai kwance kan face dinshi sabida he loves the boy for Allah knows why, alhaji mai saa tsaywa yyi yana kallon shi sabida yanda yake murmushi look so gentle,  ahankali ya daga kai ya kalli dr salim dayayi bayani kansu yace "zaku bukaci any finacial support?.."yafada for the first time tunda ya shiga dakin, dariya dr salim yayi sannan yace "haba alhamdulillah... We're good... "yafada yana rike da rabia, kallon baby yayi yace "kou ummita.. We don't need any support kou... "ya tambayi yarinyar kaman wata babba duk sukayi dariya amma banda hajya da duk hankalinta na kan mufida,  "ok shikenan.. Amma pls in ana bukatar wani abu Nima a fada min.. I will help.. Yaran sun shiga raina... "yafada cikin sanyimurya,  "shikenan... Mungode... "dr salim ya amsa mashi wearing a smile kaman he's the father of the children, kallon alhaji mai saa yayi yace "i think zan tafi gida... I feel tired... Da yamma zan shigo... "ya fada mashi,  ba don alhaji mai saa yaso ba yace "ok shikenan sai kazo... In kuma baka iya zuwa call me i will be there... "ya amsa mashi "zanzo ai... "yafada yana murmushi da Allah kadai yasan manufarshi,  juyawa yayi ga sauran mutanen dakin yayi masu sai anjuma sannan ya wuce,  daman mufida tana zaune cikin mota tana kuka, kullum tunanin ta revenge amma sai gashi ta ganshi ta rasa yanda zatayi,  she wants to hurt him badly amma she dont know how to do it,  asalima  ya bata tsoro don idanuwanshi daya kura mata ji tayi kaman an zuke mata jini from head to toe,   daga inda take zaune ta hangoshi ya taho driver dinshi na biye dashi da wata karamar bag sai mug,  da sauri ta fita daga cikin motar ta nufeshi,  he can sense her amma sai yayi kaman baisan tana nan ba ya nufi inda expensive car dinshi, jin step dinta very close to him yasa ya juya a fusace har tana kusan faduwa, "Allah ya tsinewa rayuwar ka... "tafada cikin kuka, kallonta yayi from sama zuwa kasa yace "da akayi me... "ya tambayeta kaman bai san abinda take magana ba,  "you ruin my life... "bai bari ta karasa ba yace "no you ruin your life... You sell out for, 500k while you're from a big family... I feel Like spiting on you right now... Anyway yanzu ma meet me a limitless company zan baki two millions... "yafada wearing a smile, mufida rasa inda zata saka kanta tayi saboda takaici,  yanda yake magana babu wani remorse kou pity,  yasan he do nothing wrong to her, kuka kawai take tana cewa. "wallahi sai naga bayanka... It's a promise not a threat... "dariya yayi da karfi  yana cewa "you're shameless... Baki ma da hankali... Don't start something You wont live to see the end... If kina takama kina da gaskiya lets go kowa ya fadi nashi side of the story... "yafada yana jan hannunta kaman zai koma cikin hospital daita, tirjewa tayi tana kuka, "oh baki zuwa?... Pls muje gaban iyayenki in fada masu exactly what happened... Let's go... "ya daka mata tsawa yana janta,  cikin kuka ta fara cewa "kayi hakuri... Pls don't disgrace me before my parents... Pls... "tafada cikin kuka,  dariya ya saki yana cewa "you're a disgrace to your kind... Yanzu har kina da bakin yimin Allah yaisa dayake Allah azzalumin bawansa ne kou.... . Idiot... Wai Allah ya tsinewa yaruwata... Bakisan kece Allah zai tsinewa ba ke da kina da komai amma greediness yasa kika zo har inda inda nake ...i fucked you to my satisfaction... I screwed you all night long...i pilled the skin of your pussy... "bai karasa ba ta bar wajen da gudu, tsayawa yayi yana dariya, "little bitch... Wai ni zatayi threatening.. Batasn ko ubanta yayi kadan ya tsaya threatening dinshi ba balle ita, he cant believe tana ganin laifinshi kan abunda ya faru,  "you have got some nerves... "yafada yana komawa wajen motarshi, driver dinshi na kallonsu sannan yana jin abinda yake cewa babu kunya,  mota aka bude mashi har zai shiga sai kuma ya tsaya, shuru yayi for a moment sannan ya juya ya kalli inda motarsu ke tsaye,  komawa yayi ya kama hanyar wajen,  yana zuwa ya bude bayan motar da take ya shiga bude face dinta tayi tana tunanin parent dinta ne sai taganshi, matsawa tayi daga gareshi ajiyan zuxiya ya saki sannan yace "mufida am sorry for abinda ya faru tsakanin mu.... Nasan kinfini laifi amma nazo gareki ina neman yafiyarki... And if you want me to Marry you tell me wallahi zuwa next week kina gidana..am sorry the way i do you was so wrong ki yafemin... "yafada mata kaman wani mutumin kirki, dukda she hates him tasan fushinta na banza ne don ya nuna mata ya fita hauka ko da iskanci,  sannan shi bai da kunya because he have nothing to loose kaman ita,  "naji.. Kawai ka tafi... But i can never be someone like you... "dariya yayi yace " you can't be someone that screw ba brake kou... Ai taimaka maki nayi...inda nabiki ahankali da yanzu kina nan kina neman wanda zaiyi maki oiling amma dayake na baki enough to last for eternity gashi yanzu kinyi hankali... "harar ta balla mashi tana tuna yanda yayi mata kaman bazata rayu ba, "did you know doctor sunce Bazan iya haihuwa ba saboda abinda kayimin?.. "ta fada cikin matsanacin kuka,  gira daya ya daga yana kallon cikinta, after kaman minti biyu yace "but your womb look ok... "yafada mata, da sauri ta daga kai ta kalleshi , "ban gane ba... "tafada idanuwanta duk waje, idanuwa yayi forgetting he's not supposed to say that "ai gani nayi you look ok,.." "ba jikina nace ba kou... "ta amsa mashi cikin kuka, "yanzu abinda nayi maki ne yaja haka?.. Am so  sorry... BuT i promise i wont do that again... Now bani number dinki... "yafada kaman nothing serious happened,  ajiyan zuciya mufida ta saki not believing yau gata da wanda ta kusa shekara tana neman hanyar kasheshi sannan tana neman ya zaayi ta ganshi amma she can't do anything about it, "kawai just get out... Nidai ba kayi sanadiyar haihuwata ba... Kaima Allah zaiyi maka fiye da yanda kayi min... "tafada mashi atakaice,  "am sorry.. Wallahi am serious zan aureki... Zan ajiyeki duk kasar da kikeso.. Ba lallai ki zauna a Nigeria ba.. Kawai just give me Your number..."yafada mata, "kafita pls... My parent will be coming out soon... "tafada still crying, "then give me your number...'"ya umarceta,  taga da gaske yake he won't go out sai ta bashi number,  dole yasa ta bashi ya fada mata zai zo gidansu suyi magana, bata amsa mashi ba ya fita yashiga motarshi suka bar wajen,  bayaj kaman minti biyar iyayenta suka fito bayan sunga rabia kuma hajiya ta bata shawara sosai tare dayi mata alkawari she won't lack anything  sannan ta kwantar hankalinta da irin jarabawa da Allah yayi mata sannan Allah zai saka mata kan abinda aka yi mata,  mufida na ganin parent ta goge face dinta, hajiya na shiga ta yi hugging dinta Tana fada mata tayi hakuri kan abinda ya sameta,  she was at ease don before she was so scared on what to tell them,  amma sai gashi an bata abun fadi. Safwan na zuwa gida bai shiga part dinshi ba ya wuce wurjn su inna, ko sallama baiyi ba yashiga, da sauri asiya ta mike ta zata bar falon Taki biyu yayi ya shafkota yana cewa "kin gaida ni?" yafada yana shakota,  da sauri ta girgiza mashi kai "yaushe rabon da ki gani.. Amma ko a jikinki kou?" yafada yana shakota da karfi har idanuwata na fitowa waje,  da sauri inna ta kama hannunshi tana cewa "kai kana hauka ne.. Kasheta zakayi.. "tafada cikin fargaba ganin  yanda yake  rike da asiya,  duk cikin kannenshi ya fi takura ta haka kuma tafi jin tsoronshi don tamkar dodo take ganinshi. Sakinta yayi ya juya ga inna yace "kema yaushe rabon da ki ganni... Ko. Mutuwa nayi ba ki damu ba kou... Tunda ko baku gani ba ba damuwa kuke ba... Yafada cikin fushi,  "ai safwan ina nan gidan kake fita ja barnj kaman ba ni na haifeka ba... Ko gaisuwa yaushe rabon da ka gaidani...ko kadan bani da martaban uwa wajenka... "tafada tana komawq ta zauna hawaye na rolling idanuwanta,  asiya dake rike da wuyarta mikewwa tayi ta bar wajen tana kuka "laifin wa... "ya tanbayeta atakaice,  inna fashewa tayi da kuka sanna tace "laifi na.. Nasan duk laifina ne... Ban jawo ka jikina ba... "baki. Safwan ya tabe sannan yace "yanzu kuma ya makara... Ni kuma sam ban son janki a jiki saboda lokacin dana bukaci hakan bakiyi min... "inna hawaye ta farayi sosai bakinciki yanda safwan ke mata magana, sai su dade basuyi magana ba amma duk ranar da sukayi sai tayi hawaye saboda yanda yake mata magana babu darajan uwa ko wani kunya, "safwan kayi hakuri... Zan zama kaman uwa nagari.. "tafada cikin kuka, kai ya girgiza mata sannan yace "banaso... Kawia in kinga bananan ki dinga tambayan inda nake... Yanzun daga asibiti nake amma ku kuna nan kuna ci kuna bacci... "yafada cikkn bacin rai "subhanallah... Me ya same ka... "ta tambayeshi trying to be a loving mother "oho... "ya amsa mata atakaice,  shuru tayi tana hawaye, juyawa yayi kaman zai fita sannan ya sake juyowa yace "daman inason fada maki cewa zan yi aure... Kawu musa ya sha min kai da maganar baraka... Zanje gidan in nayi wanka zan kai masu kudin duk abubuwan da zasu bukata..... "da sauri inna ta share hawayen ta sabida farin ciki,  tasan aure na sauya halin mutane da dama Batasan wanda yayi nisa bai jin kira ba,  "amma gaskiya nayi murna sosai...ji nake kaman in zuba ruwa kasa in sha... "baki ya tabe sannan yace "dalilin daya na fada maki is because inason ku ware mata daki daya cikin wannan dakuna don nan zata zauna daku... "yafada mata atakaice,  nan take murnan inna ya koma ciki "nan kuma.. Bangarenka fa?.. " ta tambayeshi cikin sanyimurya,  daure fuska yayi yace "ai gidana ne... Kuma duk inda nakeso zan saka duk wacce nakeso... Don haka bata da wuri bangarena... "ya fada atakaice yana barinta nan zaune,  kawai yana tunanin yanda akayi inna takeson zama uwar kirki yanzu despite everything,  he could remember ranar sa zasuyi tafiya da alhaji mai saa duk kudin da ya basu amshe nashi tayi kuma he asked her tayi mashi adua face to face ta nuna vata da wanna lokacin, sake tunawa yayi lokacin da sukaje wajen mamanmu yanda ta dinga kuka tana masu adua,  yasan saboda aduar mahaifiyar habib ne Yasa bai shiga cikin halin da suka shiga ba, shi kanshi inda zaa haukata shi yafiye mashi wannan balain daya shiga,  nothing really matter shi kanshi kudin in ba ta hanyar halal bace bai da dadin mora, kawai ka kalli masu kudi some times kai talaka kafisu kwanciyar hankali da natsuwa,  (i don't mean i like talauci ooo... Everyone wants to Enjoy life amma duk kudin da zai zama balai Allah ka nisanta tsakanin mu dashi)  yana shiga part dinshi yayi wanka ya shirya cikin wasu arnayen kaya da suka amsheshi kaman it's meant for him alone, perfumes ya zubawa kanshi kaman ba designers ba saboda yanda yake zubasu a jikinshi,  sai da ya gama ya fito ya dauki wata yar bag dake kan cushion ya fita dashi.  Direct gidan kawunshi ya je,  yanda uncle dinshi ke bare baki annoys him to death,  tun ranar da yaje ya gano gidan safwan ya rude, kullum babu abinda yake fada mashi sai yazo tunda yace yana son aisha kuma Allah yayi mata rasuwa yazo ga baraka ya aureta,  ai kawu musa bai ga tashin hankali ba sai ranar da yaje limitless, har kusan somewa yayi saboda tashin hankali,gefe daya yaja safwan yace duk abubuwan dayayi mashi ya yafe mashi duk a rashin sani ne,  safwan basarwa yayi yace mashi ai ba komai baisan safwan is a person That don't easily forgive ba,  irin masu zuciyar nan ne wanda ko bayan shekara dubu bai mantawa da abu ga iya riko kaman magnet,  drinks aka kawo mashi kala kala amma ko kallonsu baiyi ba,  relaxing yayi yana cewa "kawu yau dai Allah yasa nazo... Kayi hakuri rashin zama ne... Wallahi am so busy shiysa kaga kaman ban damu da maganar baraka ba... Amma yanzu am here meye abunyi yanzu... "ya fada hulanshi gaban goshinshi sannan yana kwance kan troy pillow kaman a gidanshi yake "ai duk yanda kakeso haka zaayi... Babu gudu babu ja baya... In yau kanaso zaayi.. Kawai Just say it... " kawunshi ya fada cikin rawar jiki, "aa kawu... Duk yanda kakeso dai zaayi... Ai she's your daughter... "bai karasa ba yace "ai kuma siater dinka ce... Ai ni na baka dama... Say what you want... "kawunshi ya fada mashi, shuru safwan yayi for a moment sannan yace "ai kaga yanayin gidan bata bukatar komai sai kayanta... "yafada yana daukan phone dinshi,  driver ya kira ya dauko mashi bag dinshi dake cikin mota,  da sauri driver ya dauko ya bashi,  ajiyewa yayi gaban uncle dinshi sannan yace "ga kudi nan.. A bata  3 m ta sayi duk abubuwan da zata bukata inform of lefe,..so  sauran na bar maka kayi komai da zaa bukata.. Insha Allah inna zatazo sai kuyi magana..."yafada kaman baison magana, kawunshi was speechless don he talks as if money is nothing,   face to face kawunshi ya nuna farin cikinshi bayan kaman minti ashirin ya Mike ya shiga cikin gidan nan  suka gaisa da matan gidan baraka ta biyoshi waje sukq sha labari daita sannan sukayi sallama,  mota ya shiga ya kama hanyar gidan alhaji idris mai saa, bai wani damu ya kira amra ba don safwn tamkar play boy yake,  lokaci guda yakeson abu amma tun lokacin da aka bugeshi ya kara tsanar alhaji mai saa tunda yasan shine dalilin daya sa aka kusa kasheshi,  kawai idanuwanshi sun rufe he wants to deal with him yanda ko afrer resurrection he wont put people into bad things again,  yana zuwa ya shiga part dinshi yaga babu kowa alaman he's not around,  yana shiga ya zauna feeling at home,  kofa aka bude wani yaro wanda bai wuce 16 ya shigo da sallama,  safwan daga Kai yayi ya kalli yaron,  kawai Just like that he have an idea,  and it's going to ne fun for him and bloody for the boy. Thanks41❤💜🧡💙💛 Sirrin wasu gayun 💜🧡💙💛❤💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣1⃣ Don't read if you didn't pay, if you do i  owe you. Kallon yaron ya dingayi har yaron ya karaso inda yake,  sallama yaron yayi mashi ya amsa still looking at the boy from head to toe,  yaron yana kama da alhaji mai saa sosai. And kallo daya zaka mashi kasan he's his blood, murmushi safwan  ya sakarwa yaron yaron yace "ina field naga ka shigo...i want to tell you dad ya fita... Kuma i don't think he's coming back soon... "yaron dake sanye da jessy ya fadawa safwan, "yes.. Yes... Nasani... Kawai. Nazo ne... Zamuyi wata magana da kai... "yafada maganar na fita dayan bayan daya, gira yaron ya daga tare dacewa "me?.. " ya fada yana nuna kanshi,  "yes... You.. Come have a seat... Muyi magana... "safwan ya fada mashi sounding very friendly, kafada yaron ya daga sannan yace "ok.. "yafada yana zama kan kujera dake nesa da safwan,  "gani... "yaron ya fada kaman mara kunya,  zama safwan ya gyara sannan yace "daman i want you to be my best friend... Muyi komai tare na sirri... Ni kuma in turn i will give you anything you asked for.. "safwan ya fada mashi babu waste of time don he wants he's plan to start right now, don he don't have time to wait,  he have spent one week a hospital,  dan dariyar rainin hankali yaron yayi irin spoil brats din nan kunsan most if them don't have manners,  "ya zaayi big guy like you ya zama friend da small boy kaman ni... "dariya shima safwan ya saki sannan yace "ai shiyasa secret and itimate friend... Secret means babu wnada zai ganni tare da kai... Itimate means we will have lot of fun together... Kome kake so is yours... "yafadawa yaron "wane irin fun kenan... "yaron ya tambayeshi kai tsaye, "ai in nace fun da akwai abubuwa da dama ciki..."yaro dai kura mashi ido yayi yace "more explaination...ni. ban gane va... "ya fada mashi, "kawai we can be together in bed... Do many thing's that da itimate friends do together, "kace be in bed.. Ai sai mace danamiji ke zama a gado... Naga porn kuma it's always man and woman... "yaron ya fada mashi babu kunya,  "spoil brat.. Wato har porn. Yake kallo... "safwan ya fada cikin ranshi sannan yace "ai kuma man da man yafi dadi... will you like to give it a try?... Komai zan baka... "ya fadawa yaron yana kallon dakin to make sure babu CCTV dake daukar abubuwan da zai faru few minutes to come don yaga yaron will be easy to convinced, "kuma zan baka kudi da yawa... "bai karasa ba yaron yace "ai ni kudi is not my problem.. Daddy yana bamu kudi sosai... "daeiya safwan yayi yace "chicken change yake baka... ya taba baka million guda?.. "da sauri ya girgiza mashi kai,  "tou ya taba baka iPhone Xmas  .."ya sake tanbayan yaron,  idabuwa yaron ya zaro yana cewa "wow... I mean zan samu iPhone Xmas.. Ance shine latest... Mine is iPhone7..."baki safwan ya tabe yace "ai wannan is old model... ga latest me ake da old model... Kawai...ka amince... Shikenan.. Ka zama. Dan gatan limitless... "yafada mashi,  idanuwa yarin ya sake zarowa yace "Ashe kaine limitless.. Naji dan ajinmu yana kiran new company limitless... "dariya safwan yayi yace "yea nine limitless... kuma company din nawa ne...now what do you say... "da sauri yaron yace "na amince.. But ni zai..fara.."yaron ya fada kai. Tsaye, dariyar takaici safwan ya saki "kou ubanka yayi kadan balle kai... "yafada cikin ranshi,  "remember nine zan biya fa... Ni ne namiji kaine mace if you will pay kuma shikenan muje in baka sai ka biyanI... " ya fada mashi,  "yanzu dau in munyi zaka bani iPhone Xmas din kou... " Dole ai... Kawai. Zan baka wayata ka rike... gobe zan kawo Maka a school sai in amshi tawa... "yafada mashi,mikewa yaron yayi yazo gaban safwan,hannu yaron ya mika mashi sannan yace "bani tukun... "babu musu safwan ya saka hannu cikin aljihunshi ya dauko phone din zai mika mashi sai kuma yace "your name First... "ya tambayi yaron "Adam... But class mates dina suna kirana saa... " "undeed.. Kaci sunanka saa tunda har ka. Hadu da limitless... Abu na biyu... Da akwai wanda yaga shigowar ka?.. "ya sakr tanbayan yaron, kai ya girgiza mashi yace. "am the only one on the field,..." "good...sai abu na karshe... On no account zaka fadawa wani what happened... Sannan bazaka bari a gane ba.. You will behave normal..babu fadawa kowa our Secret... Remember i said it's a secret friendship... Babu mai sanin we're together.. Sannan duk ranar da kake bukatar wani just call and it's yours..."ya sake jaddawa yaron,  "you said that the First time kou... Kawai give me if da gaske kake.. "yafadawa safwan,  murmushi safwa ya saki ya kashe wayar yana cewa "bari in cire sim cards dina... "da sauri yaron ya girgiza kai yana cewa "no... Kawai ka bani da sim cards din...don kar ka barni da wannan Samsung din... "adam ya fada mashi,  dariya safwan ya saki tare dacewa "wayau dinka yayi yawa... Don't worry...i don't go back on my words... Now tell me ina dad dinka ya tafi... " "i don't know amma nasan yana iya kaiwa bayan magrub... "adam ya amsa mashi har lokacin hannunshi na gaban safwan wai ya mika mashi phone,  phone din safwan yq bude ya fiddo sim card dinshi sannan ya mike yana cewa "yanzu ina zamu shiga... "ya tambayeshi, "ga daki chan.. Amma fara bani phone din..."ya fadawa safwan,  ahankali safwan ya dora phone din a hannun shi tare da kama soft palm dinshi, yaron tura phone din yayi a aljihunshi sannan ya kama hanyar bed room din dad dinshi da safwan, safwan sai dube2 kawai yake yo make sure he's save Don yasan wannan will cause full time war tsakanin shi da mai saa amna ai he's the cause of everything and he deserve some pay back too, he was so surprised by yanda adam ya rike masho hannu har wajen gadon ubanshi, suna shiga ya saki hannunshi ya fara jan jessy dinshi kasa, "wait a minute..."safwan ya fada mashi, saida ya gama leka koina na dakin sannan ya umarci yaron ya shiga bathroom, with confidence ya shiga, kaman wasa sadwan ya samu erection, to cut the dirty thing short duk kokarin adam saida yayi kuka sai shushing dinshi safwan yake yana cewa yayi shuru ko ya amshe wayarshi, he tries to be gentle amma babu gentility tare da safwan, komai nashi na mugunta, haka yacima burinshi ya sadu da yaron cikin bathroom din ubanshi, bayan ya gama dashi ya wanke kanshi ya maida mashi wandonshi da ya sauke iya gwiwa, da halin maza ya iya tafiya zuwa falo, kallonshi safwan yayi yace "dan Allah ka gyara tafiyarka... Kar a zargeka..."yafada sounding care free, shuru yaron yayi yana dan gyara tsayuwarshi, "now tell.me sunan makarantar ku... "inji safwan, nan adam ya fada mashi exactly sunan da address din wajen, , "ok gobe zan aiko driver na... Kuma hope duk sanda nace kazo Zaka Zo... Duk zuwa kana da special gift..." baki ya turo tare dacewa "gaskiya ni i Can't do It again.. Da akwai zafi sosai... "yafada voice dinshi na rawa, "aa bazai kara yi maka zafi ba... So don't worry... Next week zan aiko driver ya dauka kazo limitless company ka gani... Sannan mu kara.. Zan baka 1 million cash... Kaji kou... "yafada mashi, ahankali ya daga mashi, "good boy.. Welcome to the World.. Now you can go.. Zan tsaya nan in dinga kallon tafiyarka... The more you walk straight the more money i will give you..." yafada mashi, babu musu yaron ya yaka yana tafiya ahankali ya nufi part dinsu, duk abunda ake da akwai mutane gidan. Amman basu sani ba, kowa yana part disnhi feeling like a princess daga kudin jinin mutane. Daman amra was still busy trying he's phone daga baya ta gaji ta daina bisa advice din afra, amma still she wantss him, dole ta daina kirashi wai Don kar ta zubda mutuncinta. Safwan bakin window ya koma yana kallonshi yana shigewa shima yayi saurin mikewa ya fice daga falon, yana tafiya yana farin cikin zuwanshi, he regrets not thinking of he's sons in the. First place. kaman wanda safwan yayi alkawari wacegari ya bada kudi aka sayi phone aka Kai school din yaron amma wai akace baizo ba, driver ba maida Mashi phone din ya umarceshi ya kaishi gidan mai saa, kawai. Yana adaur Allah yasa bai fada masu abinda ya faru ba sai kuma yayi tunanin inda ya fada masu ai da tuni alhaj mai saa ya tada rigima, da wayar yaje gidan normal suka gaisa da alhaji mai saa, nan safwan ya bashi labarin abinda yasa ya kwanta hospital, dariya alhaji mai saa yayi yace "wa ya kaika tunkara tsoho da such issues.. Ai yan yara ake samu kaman 20 zuwa 22,...sune ko kan mutum kace su kawo zaka basu 50k da gudu suke kawowa... "safwan zama yayi yana kallonshi, "kawai ka nemi dan karamin yaro... Ka bashi kudi ka bi shegen ta baya... "mai saa ya fada mashi, ajiyan zuciya kawai safwan ya saki yasan baisan irin taadan dayayi mashi ba. Haka dau sukayi dan hira sannan safwan ya tashi ya tafi. Nana kam ta dawo school with the longest hijab ever, gani take abinda akayi mata is written on her body don haka fita babu hijab zai tona mata asiri, ko maryan was surprised yanda nana ta koma ustaziyya, babu rawar kai babu jijji da kai, Shes a normal person with a dark story, maryam kam tayi tayi ta fada mata abinda ya faru for almost 7 months bata zo. School ba amma bata ce komai ba, datazo tayi lectures sai gida, ko kallon mutane batayi balle taga if wanna is a big boy or a big girl, she don't talk to people sai maryam, itama maryam statement kadan take daita not a long gist, in tana zauna at times sai ta zabura ko da tana cikin mytane ne, kusan 7 months trauma din abinda ya sameta bai barta ba, sanyinta kam har yaso yayi yawa, zancen namiji kam she takes them as the most dangerous. At times in ita kadai Tana zaune sai ta dinga cewa "kawai. Suna yawo da mugun abu cikin wando.. " Sai bayan kwana biyu Adam ya koma school, safwan da kanshi ya kai mashi phone din inda ya tambayeshi me ya fada masu da bai zo school ba sai yace kawai yace baya jin dadi kuma nobody suspect anything tunda kowa da dakinshi, nan suka sake making another appointment dashi kasancewan a cikkn wanna wata basu zuwa kusa da mata sai maza, kuma anason akalla kayi sau hudu before the month runs out. Safwan na zaune office ya tuna da amra, Dan tsoki yaja sai ya kirata, ringing biyu kam sai tayi picking har dayi mashi Kuka nan ya fada mata ya samu matsala ne aka kaishi hospital. Nan dai love ya dawo sabuwa ya dinga hura mata kunne kan maganar ta fadawa dad dinta shi take so. Rabia kam an sallameta daga hospital da yaranta, har yau bata rike ko daya ba, tsakanin ta dasu sai kallo, daman by Dr's instructions bata breast feeding dinsu, Tana kallon faces dinsu dake kaman dana ubansu especially Wanda ake kira da Muhammad, har yau vata daina kuka ba, she cries and cries and cries, inda kuka na ajalin.mutun da tuni rabia ta mutu Don kuka take babu kakkautawa, kullum abun dawo mata yake sabuwa, yanda decent and innocent life dinta ya koma haka, Dr kam kula yake bata da yaran Don alhaji bello ya bada kudin madaran yaran na kusan shekara guda sannan hajiya ta bada an saya masu sutura masu yawa sosai da kuma tsada. Rabia Tana zaune ta fara maida jikinta amna still wannan kumburin is still there, wuri daya kawia ta kurawa ido bata ko kifatawa, she's missing sosai da take ji kaman tayi tsuntsu taje ta gano su, yar karamar phone dinta ta dauka tayi dailing number Dr salim, saida ya kusa tsinkewa sannan yayi picking tare dacewa "sorry sister ina busy ne... What can I do you for... "yafada cikin zolaya instead yace what can I do For you, Dan ajiyan zuciya ta saki sannan tace "Dr Dan Allah.. Pls.. Inason zuwa gida... "bata karasa ba taji Yace "gi me?.. Are you insane... Kinsan irin aikin da akayi maki kuwa?.. Don Allah ya rufw asiri kin farfado shine zaki gida?.. "ya tanbayeta Tana daga murya like he never did before, kuka ya farayi cikin Low voice sannan tace "wallahi na gaji.. I miss them.. Ko ban sauka a Mota ba kawai inji ya suke... Wallahi I have been trying saboda cikin amma tunda yanzu babu ciki a jikina pls kayi hakuri inje... "tafada cikin kuka sosai hannun ta kan inda akayi mata aiki, "shush... Shush..."ya dinga fada mata in low voice har saida yaji tayi shuru sannan yacigaba dacewa "dear I understand how you feel... Amma yanzu bazaki iya fjta ba... Kiyi hakuri zuwa nan da sati biyu... Da kaina zan kaini...kinji kou..."yafada mata cikin rarrashi, "wayyo Allah na yaya.. Wallahi sati biyu yayi yawa... Pls ka rage... "tafada trying to cry again, "haba little sis... Kinyi hakurin many months Meye. Kuma sati biyu... Kindai san banason gardama... Don haka kiyi hakuri kinji dear... "yafada mata calmly, "tou... "ta amsa mashi cikin sanyimurya, "good girl... now tell me me zan kawo maki later... "ya tambayeta, shuru tayi bata amsa ba, dariya yayi yace "don't worry Maman yan hudu I know what to get for you... "ya fada mata tare da katse wayar. Mufida kuma tunda taga safwan babu ranar da bata kuka, kawai Tana tunanin kirikiri mutum ya zalunceka amma ka rasa yanda zakayi dashi, Sannn kuma ya fada maka magana, zama tayi taga dai da gaske safwan bai da laifi kan abinda ya sameta, she's the one that cheaply sell her dignity to him, kuka kam kaman yanzu abun ya sameta, Habib kam the nightmare continues, kullum in ya rufe ido babu abinda yake gani sai faces da masu ban tsoro, kawai he's confused baisan abubuwan da yake gani ba, tun abu bai damunshi har ya fara damunshi,. The faces are familiar amma baisan inda ya Sansu ba, duk sanda yaga wasu faces din sai ya tashi da matsanacin ciwon kai, yau yana kwance da rana kawai face din mamanmu ya dinga gani then sai na abokanshi sadwan da usman, bai iya cewa GA Sunansu amma yasan ya sansu, Manage oooo☹️😖42💜💚💙💛❤ Sirrin wasu gayun 💚💜❤💙💛🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣2⃣ Don't read if you didn't pay,  if you do you owe me Ahankali lokaci ke tafiya inda gidan kawunshi safwan sun gama arrangements na komai, qn sayo lefen baraka in an expensive way,  komai is intact amma tun da safwan ya kai wannan kudin bai kara bin ta kan wannan zancen ba,  da an kirashi sai yace ya bar masu wuka da nama suyi duk abinda ya kamata in kuma suna bukatar more money zai karo. Bayanta bai dauki zancen as anything ba,  kawai yasan he's family kuma ko bai nan shi yana da right da zai daura mashi aure,  yanzu misalin wata biyu kenan da ya kawo kudin kuma yanzu bikinsu sauran Just sati biyu amma ko call basuyi da baraka,  ita baraka bata da k'wadayin abun hannunshi,  asalima in ta tuna she's getting married to limitless sai gabanta ya fada soaai Wanda Batasan dalilin hakan ba,  ko kadan bata murnan wannan auren,  at times sai tace ta yaya zan auri Wanda ko zuwa wajena baiyi balle mu fahimci juna sai mahaifiyar ta tayi karaf tace sau nawa ake aure a kai yarinyar gidan miji batasan mijin ba sai bayab an kaita, abun yana damun baraka sosai,  duk wata shiri da akewa amarya ana mata. Yau Tana zaune sai nishi kawai take da gani she just woke up kuma kaman Shes scared saboda tsoro ne da zufa kwance kan face dinta, sai sakin ajiyan zuciya take Tana adua,  sai da ta san ta dan samu natsuwa sannan ta sauka daga kan gadon ta fita zuwa falon,  babu kowa kasancewan wajen karfe biyu ne na dare,  dakin mahaifiyar ta tashiga sanye da kayan bacci,  Tana shiga da sallama mahaifiyar ta tayi saurin mikewa zaune, "lafiya kika shigo yanzun? " ta tambayeta Tana murza ido,  ahankali baraka ta zauna gefen gadonta sannan tace "wallahi mama mafarki na sakeyi..."bata karasa ba mahaifiyarya tace "Badai wannan mafarkin kika sake ba... "kai baraka ta daga mata,  "ke dai wannan yarinyar baki da hankali... Mutane na sha'awar arziki ke kina gudunta..  Ya zaayi kice kina same mafarki har kusan 5 times in a roll... Dalla tashi bani waje... "mahaifiyarta tafada Tana komawa ta kwanta, kuka baraka ta farayi Tana cewa "wallahi mummy da gaske nake... hadiye mutane yake... "afusace mahaifiyarta ta zabura tace "get out of here... Banason jin maganar banza.. Bace min da gani yanzun nan... "ta daka mata tsawa,  cikin kuka sosai baraka tace "am scared... Ki bari in kwanta nan ko kasa ne... " "wallahi baki kwnaciya nan dakin yau.. Naga Don ina biye maki ne yasa kike neman raina min hankali... Maza tashi bani waje.."tafada cikin tsawa,  da sauri baraka ta tashi Tana kuka ta bar dakin, she wonders why bazaa yarda da abunda take cewa ba,  kusan sau biyar kenan Tana mafarkin safwan Tana komawa katon maciji sannan ya dinga hadiye mutane, sau biyu Tana  ganin yana hadiye sister din ta aisha,  amma nobody will listen to her,  ita kantatasan ba sonta safwan yake ba Don inda yana sonta he will find time from he's busy schedule yazo ya ganta tunda state daya suke amma tun ranar da ya kawo kudi suka gaisa bai kara zuwa ko kiranta, duk group da take sai tace dinga tambayan in Wanda zaka aura kana mafarkin yana komawa maciji me hakan ke nufi,  reply din mutane MA yana kara sata cikin tashin hankali amma her family won't understand. Safwan ne zaune a office dinshi ya dora kafa daya kan daya, sanye yake da da three quarter na expensive Jean sai T-shirt Mai kyau da tsada,  waya yake yana cewa "AI shikenan.. tunda bani da matsayi a wajenki... Wata biyu muna abu guda?.. Kullum sai Kinyi min alkawari zaki fada mshi sai kuma ki zo da wani lousy stories.. Kawai.daga yau I. Won't call you again.. I wanted to make you my queen amma tunda bakiso Nima na hakura... "yafada atakaice, kuka naji daga dayan Bangaren amra Tana cewa "wallahi in ka rabu Dani mutuwa zanyi...kasan you're the First person I love... " "then proof it... Kawia ki fada mashi...banason more excuses... "yafda sounding so commanding,  cikin kuka tace "wallahi kusan sau goma ina kokarin fada mashi amma it's not possible... Sai naje sai in kasa... "tq fada mashi crying like a baby, "that's because baki damu Dani kaman yanda na damu dake ba... Wallahi you're the First girl limitless chased... Ni bana chasing mace... Amma because inasonki zaki tsaya yimin haka... "yafada mata straight from he's heart,  duk words din da yake furta mata babu karya ciki,  kawai Allah ya dora mashi sonta kaman hauka, he wants to be with her sosai amma this time he wants to. Make things right by getting married, yasan it's not going to be easy dukda basu San yayi tarayya da Adam kaninta a kalla sau goma ba,  haka nan sai ya kirashi yace the place is itching him,  sai yanzu ya gane the gay of a thing is more dangerous than karuwanci, "nayi maka alkawari zan. Fada mashi yau... It's a promise... " "really baby... "ya tambayeta cikin murna, "yes... I will do it ko. Kasheni zaiyi sai dai in mutu .." "bazai kashe ki ba.. AI he loves you.. kawaicall me if you have talked to him... " ya fada mata, kashe wayar yayi ya ajiye ya dinga rolling a kujerar shi yana dariya,  "let's see what he will say about me becoming he's in-law... "yafada yana dariya. Ajiyan zuciya ya saki ya tuna da baraka,  her dad called him yesterday yana maganar bikin sauran sati uku,  he wonders how people behave when money is involved, "you will all get what's coming to you," yafada cikkn kwanciyar hankali,  Don ma yanzu bai da wannan libido na kwnaciya da mace,  kawai macen da yake son riding is amra,  and he choose to talk about marriage dukda yasan in yau yake so he Knows how to get her amma yanzu Sam bai sha'awar wannan rayuwar yanzu,  he will only tear her from limb to limb in har ubanta ya hanashi aurenta, yasan a wannan game din nasu dole mutum ya ajiye zuria Don wata rana Suna iya baka assignment da you can't accomplished and later su kasheka,  in kana da yara sunci gadonka,  shiyasa kawai he wants to settle down da amra daman baraka ba zaman aure zaiyi daita ba sai kuma he will find Nana daman mufida yana da number dinta,  he will pays her a visit when he wants to,  the only person That in ya tuna sai yaji babu dadi Is rabia,  duk lokacin da yake tunawa da mutanen da ya lalatawa rayuwa yasan he done more to rabia,  at first she's not after he's money unlike sauran yanmatan,  she loved him  and he cares about her too, he regret the statements da ya furta mata lokacin data she was pregnant for him,  kawia he's thinking kilan ta kashe kanta because ko kadan babu labarinta, "nasan bazaki taba yafemin ba... "ya furta ahankali,  sai kuma ya tuna da target dinsho Wato habib,  last meeting shigabansu yace he's close kawai he should keep searching,  idabuwa ya lumshe  yana tunanin yanda zai barka mashi makoshi duk ranar da suka hadu,  he don't want to kill him amma the control is all over him,  kawai. Kaman ana remote control din rayuwarshi haka yakeji, at times ko baison yi abu sai yaji kaman it's under most sai yayi wannan abun, kawai yasan he don't have control over he's own life anymore,  he sells he's soul to the devil kuma the devil Is in return controlling he's soul "Allah yaisa wallahi... Allah yaisa... "ya furta kaman zaiyi kuka. Rabia kam ta maida jikinta ta koma kaman yanda take da,  babu kumburi ko kadan a jikinta,  she looks OK on the outside saidai inside babu kyau,  kullum maganar ta taje taga parents dinta amma sai Dr yace ta Kara hakuri,  zai kaita, ko kadan batason yi mashi gardama because he have Don a lot for her,  she respect him like a father and an elder brother,  tasan a wanna duniya yanzu da wuya a samu mutum mai irin halin dr, irin kulan da yake bata da yaranta tasan ko ubansu ba lallai ya basu haka ba,  yaran are growing very fast saboda yanda suke shan expensive children formula,  sau biyu alhaji bello da matarshi suke zuwa ganinta da yaran,  the more suna girma the more face din ubansu na kara bayyana tattare da su and the more rabia Tana jin bata son zuwa kusa da inda suke,  tana zaune a balcony din gidan da take aka yi horn,  babu Mai gadi gidan Don haka duk wacce ke free ita ke bude gate ko ita ko masu rainon yaran, da sauri ta Mike cikin doguwar riga dake jikinta taje ta bude mashi gate ya shigo ta maida ta rufe, ko parking Dr baiyi ba yace "how many times nake fada maki you shouldn't open the gate... "yafada yana sauka daga cikin motar, murmushi kawai ta saki tare da sadda kai kasa,  saida ya maida motar ya rufe sannan ya taka zuwa inda take tsaye, gaisheshi tayi ya amsa yana cewa "Maman hudu ya jin dadi... "ya fada mata yana kallon ta,  gani yayi duk ta bata face,  kan balcony sukaje yanacew "how are the children... "ya tambayeta Don yanzu kwananshi biyu bai zo ba sau yau, shuru tayi bata amsa mashi ba, ciki ya shiga ita kuma ta koma ta zauna nan, bayan kaman minti biyar ya fito da Mai sunanta sai Muhammad, kau da kai gefe guda tayi ko kallon inda yake tsaye batayi ba,  daman yasan she don't care much about the children,  kullum nuna mata yake ta rungumi kaddara amma bataji,  tje pain is too much for her that she can't let go so soon,  Muhammad din ne ya fara kuka yace "sister ki amshe shi... He's crying... "ya fada nata cikin sanin murya,  "ni me zanyi mashi..."ta amsa mashi not looking at him, "AI bance ki bashi yasha ba... Rikeshi kawia zakiyi.. Nasan he wilk stop crying in yaji warmth dinki... "Dr ya amsa mata,  da sauri ya Mike ta fixge shi daga hannunshi wani irin ihu yaron ya saki Wanda yasa Dr ya bude baki yana kallon ta, bata tsaya wasting time ba tashiga cikin dashi, ta wurgawa Mai rainon shi ta shige bedroom dinta ta kwanta sai kuka,  Dr dake tsaye waje yaji shuru sai yabi bayanta, walida ya mikawa masu Mai rainonta kasancewan Kowacce na da Mai kula daita bisa umarnin alhaji bello,  tambayar su yayi inda take suka nuna mashi bed room dinta,  ahankali ya juya GA dakin ya shiga,  nan ya ganta kwance Tana kuka sosai,  zama yayi bakin gadon har jikinshi na taba nata,  hannu ya dora a bayan ta sannan yace "haba sister... Why zaki nunamin bani da daraja wajenki... Why zaki nunamin ban isa inyi maki magana ba?.. "da sauri ta daga wet face dinta tace "ba haka bane... My heart is boiling...duk sanda zangan su sau naji tashin hankali..." "ba laifinsu bane... Mai laifi na chan wani wajen... Pls kar laifin ubansu ya shafesu... "ya fada mata cikin rarrashinta,  "da ciwo ne... Baka ganin fuskarsu iri daya?.. Tou face din ubansu ne... Komai na fuskarsu irin nashi ne... What If halinsu ya zama irin nashi... "bata karasa ba ya dora hannu kan lebenta, '"shuuuush... Stop being negative... Negative things happens to people with negativity... Yaran ki... "da sauri tace "stop cewa yarana... "tafada mashi cikin matsanacin kuka, Dan murmushi ya saki tare dacewa "tou na bari.. Yarana will be someone with good heart.. " "has goat ever begets a lion?""ta tambayeshi,  "no... Amma Insha Allah children will be the best... "yafada cikin sanyimurya,  cikij kuka tace "mun zame maku burden... You people are spending a lot kan mu... "still hannu ya dora a bakinta yace "pls ki bar magana haka mana... Allah ne yaga heart dinki ya hadamu dake... Yasan we're capable of helping you and the children ko da kuwa they're dozens of them... Pls ki bar cewa you're a burden kinji kou? "ya fada mata cikin calmness,  ahankali ta daga mashi kai,  amma bata bar kuka ba,  matsawa yayi kusa daita ya jawota ta dora kai a shoulder dinshi ta dinga kuka,  daman wannan is something she does on a Daily basis,  ko kadan bayason Tana kuka amma she won't stop,  hannu ta zagaya ta rike kugunshi gam Tana kuka,  bayanta ya dinga shafawa yana bata hakuri in a very sweet and calm way,  bayan kaman minti biyar tace. "yaya..."ta kirashi cikin rawar murya,  "Naam dear.."ya amsa mata in a gentle way,  "pls in kana kaunar Allah da manzonsa let me go to my family today... Nasan bazasuyi accepting dina ba amma I need to know how they're... Pls... "ta rokeshi while holding he's waist tight,  "tou shikenan... Amma pls promise me one thing... " "anything... "tafada mashi "that zaki dawo ki zauna da yaranki... Kinga you can't take them home.. Am sure bazasu yarda ba.. Don haka ki dawo pls... "ya rada mata, "OK... "ta amsa mashi,  "good... Yanzu ki saki waist dina ki shiga bathroom ki wanko face dinki ki shirya I will go with you... " yafada mata, da sauri ta saki waist dinshi tare dacewa "sorry... "ta fada mashu Don kar yayi tunanin she's flirting with him, murmushi kawia ya sakar mata, mikewa tayi ta shiga bathroom shi ma ya Mike ya fita daga dakin sai sauri yake kaman mara gaskiya, yana fita ya bude gate sannan ya koma cikin mota yana jiran fitowanta. Alhaji bello yayi developing wani irin so for habib,  he loves him kaman she ya haifeshi,  kullum yana studying dinshi and he never finds a single flaw in him,  hes flawless to him,  ga respect GA amana sannan he don't talk much,  kullum he's quite kaman nai tunanin wani abu,  sau kusan biyar alhaji ke gwadashi Don yaga gaskiyarshi amma luckily bai taba disappointing din alhaji ba,  da akwai ranar da ya bashi kudi masu yawa ya Kai bank, he told him kudin is 20m alhalin it's 25m, daman habib bai counting sai dai ya kai bank direct.  Yana zuwa bank ya kira alhaji ya fada mashi kudin is 25m instead of 20m da alhaji yace,  idanuwa alhaji ya lumshe saboda jin dadi Don yaranshi biyu basu ci wannan jarabawan ba,  he will intentionally gice you extra money and decrease the amount,  wasu sau suc e kudi yayiwa alhaji yawa bai San yawansu ba shiyasa yake basu dayawa yace it's small, basu San he's looking for someone to trust ba,  yau MA kudi ya bashi da extra 10millions ya bashi ya kai bank yau kam yana dawowa yace "sir pls kayiwa Mai lura da kudinka ya dinga fada maka exactly the amount... Now look wanna fa extra ne.. "ya fada yana ajiye bag din kudin kan table din alhji bello,  relaxing alhaji bello yayi tare da lumshe ido,  yasan yanzu baka iya rantsewa mutane but he can swear for this poor boy,  yana da amana sosai for that he has gain the trust of the multi billionaire alhaji bello tanimu, "are you sure?.. "alhaji bello ya tambayeshi,  "yes sir... Kawai na shigar da 128m din kuma GA sauran.. Kusan sau shida kenan yana haka... Yanzu if mutum bai tsoro Allah yana iya guduwa dashi.. Pls tell him ya dinga Shiryawa da kyau  ."habib ya fada mashi in a respective way,  "seat... "alhaji ya fada mashi Don tunda yake magana he's still standing, ahankali ya zauna, alhaji kura mashi ido kawai yayi for a moment sannan yace "kasan yanzu a wannan zamanin baa bawa mutum 100% amma kai I give you 100% when it comes to amana...i can't grade you on some other things amma ba baka thumb up wajen amana da tsoron Allah... Kasan tunda ake baka kudi it's not extra..it's test... Nayi yara sun kai biyar basu ci wannan jarabawan ba,  da sun kawo na farko na nuna ban San dashi sai su rike ba biyun, believe me ba kudi bane Mai yawa kaman naka... Bai wuce 200k to 500k, amma sai su rike ni kuma inyi kaman ban San me sukayi ba,  I have never asked them kuma bana koransu...nasan nan hanyar samun abincinsu ne kuma ni bazan hanasu ba sai dai in sauya masu department... Congratulations... "alhaji bello ya fada yana mika mashi hannu, habib daga weak hands dinshi yayi ya dora cikin na alhaji bello sanna alhaji bello yace "you're now given the appointment of financial secretary... Kaine zaka lura da kudina, my shares, da duk incomes and spends nawa...and this job comes with a house, car and driver... "habib zuba mashi ido yayi yana kallon bakinshi, har lokacin alhaji bello na rike da hannun habib, shima habib rike nashi hannun yayi gam kaman he's his life saver, har ya kai karshen maganar bai saki hannunshi ba sannan kuma baiyi magana ba, alhaji bello kokarin zare hannunshi yayi amma sai ya kasa, saboda yanda habib ya rike mashi hannu saboda trauma, murmushi alhaji ya saki sannan yace "you can free my hand now... "alhaji ya fada with a smiling face, da sauri habib ya saki hannunshi amma wannan trauma bai sakeshi ba, dukda he's previous life is dark to him yasan wannan mutumin have Done alot for him, "sir... Yayi yawa.. "shine abinda habib ya fada cikin karfin hali, dariya alhaji bello yayi yace "aa.. Nothing is too much for you... You have a Golden Heart... "ya fada mashi, ahankali habib ya zame daga kan kujerar ya dawo kasa yayi kneeling gaban alhaji yana mashi godiya, "pls stand son... Don't ever do that again... Just keep you good job up.. That's all I ask of you... "yafada mashi cikin so da kulawa, "yanzu abinda zaayi is... Zansa mujahideen ya kai ka gidan..."da sauri habib yace "sir dan Allah in zauna da ku.."gira daya alhaji ya daga tarw dacewa "why... Don't you want to be in your own house?..don't you want to start a family and decorate your own house to your taste?.. " ya tambayeshi, "ina so... Amma am scared... In na rufe idona ina ganin abubuwa... Da mutane da faces da ban San ko na waye ba... Wasu fuskokin suna firgita ni dayawa... " yafadawa alhaji for the first time what he's going through, "tun yaushe ka fara ganin wannan faces din? " alhaji ya tambayeshi, "an kwana biyu... "ya amsa mashi "well nasan faces din are people you know... But kar ka damu zamuyiwa doctor magana let's see what he can do about it... Yanzu dai zaa kaika ka gano wajen, sai kayu magana da decorators su gyara maka to your taste anytime kake son komawa you're free to..."alhaji ya fada mashi, "tou.. Nagode... Allah ya biya... Allah ya saka da alkhairi... "habih ya fad'a voice disnhi na rawa, "Ameen Ameen... Kaima Allah ya baka lafiya yasa mu gano mutanen ka... In dai suna bukatar taimako now is the right time Don kaima zaka iya taimaka masu yanzu... " alhaji ya fad'a mashi cikin natsuwa, habib dai shuru yayi but deep down he can't wait to be with he's people, he really wants to know where he's from. Thanks43🧡💜💛💚💙 Sirrin wasu gayun ❤🧡💛💜💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣3⃣ Don't read if you didn't pay,  if you do I owe you. Yanda alhaji bello ya kamu da son habib haka itama mufida ta kamu da son halin habib,  she always stairs at him for very long, yana gani at times amma sai yayi kaman vai gani ba,  he's heart is blank bai San ainahin who he is ba,  heart dinshi bani space for wani avu wai love,  he's always thinking of daga inda ya fito.  Mufida us always talking about him kawia dai abinda take so da bata samu is he's attention,  sai kuma magana,  tanason ya ganta zaune Tana labari dashi amma bai bada wannan daman,  kawai he reply her with one simple word,  jiya kwalliya taci tazo kofar part dinshi ta dinga kiran Muhammad amma bai amsa ba,  daga baya gajiya tayi ta koma ta kira maigadi ya shiga ya kirashi because she's learn a lesson of being a lone with a man in the room,  ko kadan bazatyi gigin shiga part dinshi ha because she knows a man will always be a man,  abun yana bata mamaki because batayi tunanin wani namiji zai kara shiga kanta bayan halin data shiga a hannun safwan ba amma sai ga wannan mutum da bata San asalinshi ba yana neman dauke mata zuxiya,  sai ta kwana Tana tunanin shi,  sai yanzu yasan indai da tausayi da akwai so,  Tana tausaya mashi sosai that before she realize she has fallen for him.  Amma the most annoying part is bainuna ya damu da ita,  bayan driver ya kirashi ya fito ta sakar mashi murmushi tare dacewa "Dan Allah yaya Muhammad ka kaini shan ice cream,... "tafada mashi cikin shagwaba,  Shima Dan murmushi ya saki before saying zamu fita da alhaji... " ya amsa mata atakaice, bai kalli reaction dinta ba ya juya ya koma ciki.  Wajen magrub taga bai fita ba taje tasa aka kirashi ta tambayeshi way yace zasu fita kuma basu fita ba sai ya amsa mata da cewa "AI alhaji ne bai ce mu fita bq... "ya amsa mata ya sake juyawa yayi tafiyarshi,  wannan abun yana batawa mufida rai da yawa,  bai bata room for conversation,  sanna datayi magana ya bata amsa bai jiran what she will say Next zai juya ya shiga ciki, at times sai ta dinga tunanin ko har yanzu haukan na kanshi but yasan exactly what he's doing,  kawai baison long conversation daita, dukda yasan he's previous life is blank yasan bazai rasa someone important a rayuwar shi. Amra kam sai up and down take a dakinta,  kawai she wants to say it yau and get it over with,  tasan tana kaunar limitless and da wuya ta kara samun wani Wanda zata so kaman shi,  she loves the way he talks and everything and above all he's limitless,  the guy with the biggest company in Africa. Kofar dakinta aka bude afra ta shigo, kallon yanda ta fita hayyacinta tayi tace "wai Meye kika yi zuru kaman mara gaskiya... "afra ta tambayeta, ajiyan zuxiya amra ta saki sannan tace "wallahi kan limitless ne...yace in ban fadawa dad ba yau bazai kara kirana ba... Gashi wallahi sister I can't do without him... "tafada kaman zatayi kuka, "sister go and tell him mana.. AI kinsan dole wata rana muyi aure... Don haka tunda ke Allah ya kawo Mai kaunarki sai ki fad'a mashi... " "you talk as if Bakisan halinshi ba,  zaice despite he's warning na kula wani.. Wallahi am confused... "tafad'a tana dafa goshinta, "ke dai in kina fada maahi go and talk to him about your Romeo before it's late... Nidai give me your shower gel,  nawa ya k'are..."afra ta fada Tana shige bathroom dinta,  few seconds later afra ta fito ta bar ta nan tsaye,  shahada amra tayi ta fita zuwa part din dad dinta, sallama tayi alhaji Mai saa dake zaune ya daga kai tare da ansawa, "angel kece?" ya fad'a cikin so da kaunar ta,  duk cikin yarasnhi baiga wacce Allah ya jarabceshi da sonta kaman amra ba, her gentle nature and her obedience is something that makes him love her more,  yana kaunar yaranshi sosai amma da wani abu ya taba amra gwanda wannan abun ya kasheshi, face dinta ya kalla yaga damuwa kwance, hannu ya mika mata yana cewa "angel waya taba minke... Come to daddy... "yafada yana mata stretching hannunshi,  ahankali ta taka takama hannunshi ta zauna kan hannun kujerar da yake Zaune, massaging hannunta ya farayi yana ceaa "my angel tell me mana waya taba min ke?..ko so kike daddy yayi kuka?.. " ya fada mata cikin so da kulawa, idanuwa ta Dan Lumshe sannan tace "ba kowa daddy... Kawai alfarma da yafiyarka zan nema... " ta fad'a voice dinta na rawa kawai. Alhaji Mai saa sai yaji hankalinshi duk. Ua tashi "yafiyata kuma... Angel tell me ko Meye in ba so kike zuciya ta tabuga ba yanzu... "yafada kaman zaiyi kuka,  "daddy.. Kace kar in kula kowa.. Na ketara umarnin ka... Har na kamu da son wani... Dan Allah daddy am. Sorry... "tafada trying not to cry, "inna lillahi waina ilaihi rajiun...angel.   ina kike zuwa har da zaki hadu da wani?.. Ya akayi kika sanshi... Wayeshi... Bana fada maki ni zan nema maku mijin aure ba?.. "ya jero mata questions tun kafin yasan who she's in love with,  yanda yake magana yasa ta fashe da kuka, "daddy kayi hakuri... "tafada cikin kuka, bai bari ta karasa ba yace "kar ki bani hakuri... Kunsan dalilin da yasa nake protecting dinku?.. " ya daka. Mata tsawa,  cikin kuka tagirggiza mashi kai,  "because the world Is a dangerous place.. " nikam I was like laughing in Chinese, shuuuuu see this man ooo,  the way you make your bed is exactly the way you lay on it,  Dan Adam yayi Kadan yayiwa Allah wayau,  if you do to others dole zaayi maka,  the only way to prevent it is by not doing to others,  bakayi ba anyi maka balle kayi,  no peace for the wicked,  ko an samu peace it's just for a while, mata ku zabawa yaranku uba na gari, that's if kema mace ta gari ce because you can wear expensive clothes on slippers. "it's endtime.... Mutane babu imani yanzu.... Basu tsoron Allah... Shiyasa nace dole ni zan aurar daku da kaina ga wanda ya dace... But you went behind my back and date someone.. Now tell me ina kika San shi and shi waye..dan gidan uban waye shi... "ya fada sounding so Angry kaman ba shi ba,  amra kuka kawai take Don bata ganin mahaifinta haka ba,  the anger in him is something she have never seen tunda ya haifeta,  he always pet them especially her amma yanda yake magana ya mugun tada mata hankali,  da sauri ta Mike Tana cewa "daddy kayi hakuri... Na hakura... Bazan kara mashi magana ba... "tafada Tana Jan baya,  "come back here!.. "ya daka mata tsawa,  da sauri ta dawo gabanshi Tana kuka sosai saboda tashin hankali Don ko kadan she's not use to violence. "nace ina kike zuwa har kika hadu dashi?.. " ya daka mata tsawa "wallahi bana zuwa koina... Nan gidan yazo... Sai yabini islamiya... Ya amshi number ta... Shikenan.. Wallahi daddy Inason shi shima yana sona... Kuma he's not a bad person tunda yana yawan  zuwa nan wajen ka... "ta fada mashi jikinta na rawa,  surprise look ne kwance kan face dinshi yana tunanin who it could be Don mutane da yawa suna zuwa wurinshi, ko kadan it will be safwan ba,  "banason long story.. Waye shi... "yafada kaman zai doketa,  da sauri tace "sunanshi safwan.. Limitless... "ai wannan kalmar is the most frightened word of  the century to alhaji Mai saa,  ji yayi numfashi na neman yi mashi kadan saboda tashin hankali,  dafa kirji yyi zai yi magana amma nothing is coming out sabida trauma,  he can't believe safwan zai biyo baya despite he's careful with him ba,  farat daya ya zabura Don all the things he was talking daga zaune yake,  yana jin actual tashin ya zabura ya Mike tsaye,  da sauri amra tayi baya har Tana faduwa sabida yanda idanuwan mahaifinta ya sauya kala zuwa Wanda bata taba gani ba,  duk idanuwanshi babu fari ko guda duk yayi baki,  kullum he always control he's anger Don kar aga the real him but yau abun ya fi karfinshi,  da gudu amra ta fita daga falon saboda tsoro don bata taba  ganin mahaifinta haka ba sai yau,  Tana kuka ta bar wajen da gudu,  she don't know what exactly to think of,  all she knows is taga yanda idanuwanshi suka sauya kala, wani irin kuka alhaji Mai saa ya saki kman dabban daji, bai San he have such anger ba sai yau,  wani irin zafi yakeji cikin ranshi, kawai Hangen da yake safwan ya riga ya gama da yarshi,  he so afraid of safwan saboda ko shigabansu yasan da zaman safwan saboda rashin imaninshi at times yana kiranshi da successor,  tunda ake cikin kungiyar babu Wanda ke yin abu anyhow sai Safwan, bai taba kai pants sama da biyar ba amma sai safwan ya kai ishirin and more,  kullum cikin fadin misterous death na mutane ake as a results of safwan,  shine safwan yake da daman zuwa ga yaranshi despite komai,  saboda  yaranshi su tsira ya hadashi da big mama,  "you have touched the lion by the tails,  ..you might be stubborn but I bet you,  you won't live to finish this fight,.."yafada sounding so furious, ko takalmi babu kafarshi ya fita da sauri yana fadawa driver "open that car...  "ya fada a hargitse while heading for the car. ,nothing much is happening a Bangaren su Mamanmu,  kawai dai sun koma normal life dinsu while little modiibo na kara girma,  Mamanmu kam Tana ciniki sosai kuma kayan gona Allah yasa masu albarka don haka basu da matsalar komai, mamanmu ta saida wasu kayan gona ta kara da jarinta sai ta ajiye sauran Don suci,  ta zamewa Fatima da danta uwa,  uba da miji Don bata bari suyi lacking wani abu kuma alhamdulillah babu wata matsala a gabansu. Suna daf da zuwa Unguwarsu rabia dake zaune da long hijab besides Dr ta kalleshi tare dacewa "gabana na faduwa da yawa.. I don't know if I can do it... "tafada Tana hadiye wani abu,  ahankali Dr ya juya ya kalleta tare dacewa "ko dai mu koma... Kinsaj har yanzu you're not still strong to face any problem... In kinsan you're not comfortable with mu koma zuwa next time... "yafada while slowing down,  ajiyan zuciya rabia ta saki tare da busar da iska sannan tace "ko bayan shekara goma zanzo nan dole I will feel same thing,  dole in daure and get it over with... "ta fada voice dinta na cracking sosai, "then take a chill pill.. Am with you... "yafada driving down inda ta fada mashi,  ahaka har suka isa kofar gidansu,  da kyar rabia ta iya sauke kafa daga cikin motar, har dafa chest dinta take saboda yanda yake bugawa, wani irin ajiyan zuciya ta saki sannan ta sauko daga motar,  har bakin gate suka kai sai Dr yasa hannu ya buga gate din,  babu abinda rabia take maimaitawa sai inna lillahi waina ilaihi rajiun, shuru bayan kaman minti biyu Dr ya sake bugawa,  rabia najin kafar mutum tayi saurin komawa bayan Dr saboda tsoro,  wata yarinya ce ta bude kofar Dr na ganinta yasan kanwar rabia ce saboda resemblance dinsu,  zata bude baki tayi magana taga rabia dake lekowa,  idanuwa yarinyar ta zaro Tana cewa "GA anty rabia!!! "ta fada da karfi, da sauri ta kama hannun Dr tanacewa "let's go back... I can't do this pls... "tafada hawaye na taruwa idonta,  kai ya girgiza mata yace "it's a bit late for that now, "ya fada yana rike da hannunta har cikin gidan,  yarinyar sake ihu tayi Tana cewa " GA anty rabia ta dawo," this time mutane gidan sunji kuma da gudu suka fito,  mahaifiyar ta ce ta fito da gudu rabia tayi sake boyewa bayan Dr,  da gudu tayi kanta haka sauran matan uban da sisters dinta suka fara dukanta, Dr na kokarin kareta amna sunyi mashi yawa,  mahaifiyar ta na dukanta Tana "Allah yaisa... Allah yaisa... Allah yaisa... Kin kashe ubanki... "wannan statement ya tsayawa rabia a kai,  duk Dukan da ake mata batajishi kaman wannan maganar ba, wata Babban mace ce wace da gani itace babban matar alhaji Ibrahim ta fito da gudu Tana korar masu dukanta,  mahaifiyarta cikin kuka ta cigaba dacewa "tir da halinki ubanki ya mutu ta sanadiyar ki... Nayi dana sanin Haihuwar y'a irinki... Allah yaisa tsakanin mu dake... "mahaifiyar ta tafad'a cikin matsanacin kuka,  rabia dake kwance kasa rike da kafar doctor mikewa tayi tana yarfa hannuwa idanuwanta duk waje Tana " na shiga uku...wayyo daddyna.. Wayyo ubana... Wayyo... "kawai take maimaitawa kaman wata sabuwar shigar mahaukaciya,  duk iya hawayen rabia kam yau bata samu hawayen ba,  her facewas dry down to her throat,  Dr ya tausaya mata sosai Don har da hawaye a eyes dinshi,  kamata yayi yaji duk jikinta sai rawa yake,  yasan she's not strong enough for all this now,  not after undergoing surgery da yara biyar da kuma wahalal data sha lokacin cikin, "ku fita ke da Dan iskarki... "inji wata kanwarta, "kar ki sake dawowa gidan nan tsinanna... Duk ranar da kika sake dawowa sai nasa mutanen unguwa sun jefeki..."inji another sister dinta,  "Dan Allah kuyi hakuri... Ku dauki kaddara...ku godewa Allah da yarku ta rayu..." Dr yake fada masu cikin karfin hali,  bai karasa ba mahaifiyar ta tace "rayuwar amfanin me zaiyi mana... Ku fita ku bar gidan nan... " "wallahi in kunji halinda yarku ta shiga zaku tausaya mata sannan zakusan kaddara ne ya hauta... Yara biyar ta haifa... " "nace ku bar gidan nan...Allah yasa duk duniya ta haifa banason ganinta,  Mai kama daita ma banason gani... "mahaifiyar ta tafad'a mashi idabuwanta duk waje,  rabia da ta kasa magana sai wani irin kuka mara hawaye ko sauti takeyi, hannunta ya kama yana janta zuwa waje, mota ya bude mata ta daga idanuwanta taga wani mota ya taho da gudu aikam kaman walkiya ta nufi titi,  Allah ya taimaka Dr yayi hanzari riketa da babu abinda zai hana wannan motar bin ta kanta,  tirje tirje ta farayi wai ya kyaleta she wants yo die, mutane taruwa sukayi suna kallon yanda yake kokarin janta zuwa cikin mota ita kuma Tana kokarin guduwa kaman mahaukaciya, ganin ya kasa janta yasa ya dauketa ya turata cikin mota shima ya shiga ya kulle Motar dasauri yaja ya bar Unguwar. Drver da alhji bello yasa ya dauki habib ya kaishi wannan gidan ne yayi driving har suka isa wannan gidan, tun a gate habib ya zama motionless, keys da alhaji ya bada drver ya saka ya bude gidan ya shiga, da kyar habib ya iya shiga gida,  dga inda yake tsaye babu abinda yake sai fargaba saboda girman gidan, dukda baisan pass life dinshi ba yasan da wuya in taba shiga irin wannan gidan in ba gidan alhaji bello ba,  gidan makeken flat ne wanda yasha expensive doors, kudin doors din gidan sun ishi wani talakan rayuwa Don wasu irin expensive Italian doors ne,   gidan sabuwace dal Don har da sauran interlock Wanda suka rage, kawia bai San lokacin da ya fara sujud yana godewa Allah ba,  ba kowa ke zama irin wanna gidan ba,  ko a cikin masu kudi. Shuru yayi yana lumshe idanuwa, in a blink of an eye ya hangi wata yar karamar kauye sai kuma komai ya dawo normal,  before bai ganin komai sai in ya kwanta yanzu kam ko ido biyu yana ganin wulgin wurare Wanda baisan ko ina ne ba. Haka suka gama zagaya koina suka koma, habib kam bai San iyakan dakuna dake gidan ba. Alhaji Mai saa bai ce a zarce koina ba sai a gidan a family house din safwan, kaman zai tashi sama ya shiga da kafa bayan driver ya tsaya a waje, he knows whereto find safwan amma sai baije ba yazo gidan inda yasan iyayen safwan suke, direct part dinsu inna ya shiga ba sallama ya harbe kofar da kafa duk Wanda ke cikin gidan sai da ya razana saboda yanda kofar tayi kara, inna ce ta fito da gudu taga wannan bawan Allah da bata taba gani ba, juyawa alhaji yayi ga inna da idanuwanshi Wanda babu fari ko guda yace "nazo ne Don in fada maki... Danki ya fita harkar iyalaina... In ba haka ba... In har na sake dawowa wallahi wallahi wallahi duk sai na kasheki...duk sai na kashe ku... Wallahi it's only a stubborn fly that follows the..."sai kuma yayi shuru ya juya a fusace ya bar gidan. Inna kam bata ankara ba taji ruwa a kafarta, Ashe she urinated without noticing. Thanks44❤💙🧡💚💜 Sirrin wasu gayun 💚💜💛💙❤🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣4⃣ Don't read if you didn't pay,  if you do you owe me Inna ji tayi duk ilahirin jiki is trembling saboda tashin hankali,  kafafunta sanyi sukayi sai rawa suke,  asiya sarauniyar tsoro tunda taji wannan banging na kofa taji duk jikinta ya dau rawa,  Tana labe alhaji Mai saa ya shigo yayi. Wannan rashin mutuncin ya tafi,  sai da ya tafi ta fito kaman kazar da aka tsoma ruwa, da kyar take daga kafa tazo inda inna ke tsaye Tana kyarma, hannu ta fara yarfawa Tana cewa "inna... Mun shiga uku...kashe mu zaayi... "tafada cikin Tana fashewa da kuka, har lokacin inna bata dawo hayyacinta ba,  asiya kallon kasa tayi taga ruwa, ta gane inna tayi fitsari saboda fargaban, sake kara volume din kukanta tayi Tana cewa "inna safwan ya saka mu  matsala ....wayyo inna mutumin kashe mu zaiyi..ba da wasa yake ba... "tafada Tana kama hannun inna that has been motionless tunda Mai saa ya fita, "ba mutum bane.. Idanuwanshi kaf babu fari.... Wallahi dodone..."tafada cikin tsananin tashin hankali, "inna Shima yaya idanuwanshi na haka.... "asiya ta fada mata remembering ranar da safwan ke dukanta da yanda idanuwanshi suka dinga sauya launi, inna shuru tayi still trembling then thinking of abinda yarta tace,  tasan she saw something like that itama lokacin da take tambayar shi ya juyo gareta afusace,  ta ganshi amma for about a second   not wannan da tunda ya shigo idanuwanshi ba na mutum ba har ya tafi,  ta ganshi clearly, sakin hannun inna asiya tayi ya shiga ciki ta dauko mopped ta dawo,  inna kam har lokacin Tana tsaye sharkaf in her own urine.  Da kyar inna ya daga kafa ya shiga ciki taje sauya kayan jikinta tare da wanka ita kuma asiya tayi mopping inda inna ta b'ata,  haka nan kawai take jin wani irin fargaba da tashin hankali,  even before Mai saa yazo gidan Tana cikin wannan tashin hankali, tunda tazo gidan bata taba samun kwanciyar hankali ba amma what she's feeling yanzu is something else,  she's so scared,  ahaka ta goge wurin ita kuma inna ta fito wai driver ya kaita limitless company,  daman suna da driver mai  kai su unguwa at anytime suke bukata. Safwan zama yayi yana jiran kiran amra because he Means it in har yau bata fadawa mahaifinta abinda ke faruwa ba he's over her,  yasan he loves her amma shi baison yaje ua fara maganar sai ita ta farayi mashi sai ya tari kome zai biyo baya.   driver daya kawo inna ya rakota har ciki,  har lokacin jikinta na rawa sosai,  safwan na ganinta ya gyara zamanshi tare da tura wasu files dake gabanshi gefe guda,  as she was coming he already knows what the problem is., "lallai this man wants to see the other side of me...he have the guts to scare my family... "yafada yana clinching fingers dinshi saboda fushi,  idabuwanshi ya lumshe kar ya sauya kala tunda indai zasuyi fushi idanuwansu will surely reflect, inna na karaso gaban desk dinshi tayi kneeling,  "na rokeka safwan... Ka rabu da iyalan wannan mutumin... Ban San kowaye ba amma nasan kai ka sani... Dan Allah ka rabu dasu kar su kashe mu... "tafada cikin kuka,  driver dake tsaye bayan Inna yayi kokarin mikar daita amma sai Taki,  safwan bai bude ido ba ya Mike ya taka ahankali har sai da ya tabbatar ya wuce inda inna ke durkushe sannan ya bude ido,  kaman walkiya ya fita daga office din saboda fushi, wani irin temper yake ji ta koina na jikinshi,  he feels as if he can bring down the building, bai daga idanuwa ba har ya isa inda motarshi yake yashiga tare dacewa "Mai saa estate... "yafada cikin wata irin muryar da sai da driver ya juyo ya kalleshi Don ya tabbatar shine Don muryarshi ya kara girma kaman ba nashi ba,  drver na juyowa ya zaro idanuwanshi da suka sauya launi yace "I said mai saa estate... "ya daka mashi tsawa,  jiki na rawa driver ya tada mota yana tuki kaman zai kadasu saboda tsoro,  yasan he's driving a monster because he just see something he never see before.  Inna komawa tayi ta zauna nan kasa Tana kukan tashin hankali. suna isa gidan driver yayi parking da sauri safwan ya sauka ya kama hanyar part din Mai saa yana cewa "if you couldn't confront me..am here to confront you... Daman I have lots of thing to tell you..."yafada da karfi kaman wani Dan tasha, driver ready yayi yana jiran yaga safwan ya shjga ciki ya San inda dare yayi mashi,  yana ganin ya bar ganinshi ya ajiye car keys dinshi ya fita da gudu har Mai gadin Mai saa na tambayar shi what's wrong, bai amsa ba ya fice saboda shi yasan abinda ya gani and no force on earth will tell him otherwise. Alhaji Mai saa na ganin safwan Mike tsaye har lokacin indanuwan bawan Allah bai dawo Normal ba saboda fushi,  sai lokacin naga kowannensu da yanayin idonshi  shi Mai saa baki wulik yake while shi safwan nashi kaman idanuwan maciji yake sau sauya launi kawai yake, "out!!!! "shine abinda Mai saa ya fada out of serious anger,  safwan zama tayi ya dora kafa daya kan daya yace "gani... ka kasa zuwa inda nake sai wajen mata... Now am here... Say your mind before it's late for you... "yafada yana wani jujjuya kai kaman snake looking at he's prey,  wata irin dariya Mai saa yayi har bakinshi na kumfa yace "look at this infant... Because I taught you all you know does not mean you know all I know... Stay away from my daughter... Wallahi I will kill anyone daya nemi taba min yara.. "ya fad'a yana daga yatsanshi daya sama,  kai safwan ya girgiza tare dacewa "you should thank God ba da wani abu nake son yarka ba sai aure because i  love her..." "shut up!!! "Mai Saa ya daka Mashi tsawa,a fusace safwan ya Mike yana cewa "don't ever tell me To shut up... Yarka ce sai ba aureta... In ka k'i kuma ya zama after your obituary... It's a promise not a threat... "yafada super duper angry,mai saa nuna kanshi yayi before sayiing "so Kai har ka girma da zaka nunani kace you will marry my daughter after my obituary... Kai yaro bai San wuta ba sai ya taka... forget about all your stupidity wallahi sai in kasheka in kashe duk wasu naka... Kai har ta maigadin gidanka bazai tsira ba... Naci dubu sai ceto wallahi... Don't you ever try to threaten me... If you do you die... " yafada sounding so furious, dariya safwan ya dingayi irin na rainin hankali,  dariya dake nuna ka baka isa ba "Ashe you're that strong amma kaki zuwa wajena instead kaje wajen family dina... Wallahi you will regret threatening my family.. Ko dayake you have started paying... Wai let me ask you a question.. Yaranka fin yaran wasu sukayi?... Yaranka fin yaran da muke defying sukayi?... Kaine sanadiyar lalacewar rayuwata and now you want yo think your daughter is better than.me?...for your information am. Better than your children because am Not a son of heartless murder... ubana bai maida maza mata... Ubana ba Dan mafiya bane..ubana Dan halal ne... Kaine sanadiyar lalacewar komai nawa... Saboda kai na kusanci zina.. Saboda kai na fara cin naman mutum....saboda Kai na kashe rayuka da ban San yawansu ba... .kaikasa na kaucewa Wanda ya halicceni... Kai kasa na bi bayan kato... "yana kawowa wannan point din sai ya Saki dariya sannan ya cigaba dacewa "kasan me?...  I enjoy riding the boy because he's father deserves it... The boy is my bitch... Kawai I  want you to  Write this down...yaranka ko mutum Nawa nakeso I will have...be lucky I Want to Marry amra amma tunda naga kaman baka so let's keep the marriage aside and have fun... " cikin boiling blood alhaji Mai saa ya shake wuyar safwan yana cew "wallahi come close to My  family and I will skin all your family alive... "alhaji Mai saa ya fada rike da wuyan safwan,  banda dariya babu abinda safwan yake,  bai daga hannu ya taba shi ba amma he's saying "rayuwar mutum daya a family dina is equal to rayuwar mutum uku a family dinka... If you dare taba mutum daya a family dina ka gani.. Ni kuma zan nuna maka saninka ba komai bane... "yafada sannan ya dora hannu kan hannun Mai saa ya fixge hannunshi ya turashi baya,  da sauri alhaji mai saa yace "wallahi don't start something you can't finish..."yafada mashi cikin anger,  dariya safwaj yasakeyi yana cewa "I Can see you're scared... Don't worry I won't be hard on her... I will ride gently... "yafada yana dariya sosai kaman he's not angry anymore,  Mai saa binshi yayi da gudu yana cewa "lay a finger on. My children... Just try ka gani... " yafada trying to keep up da safwan dake kama hanyar waje, ko kadan safwaj bai son kasheshi he wants him to watch, in da yanason kasheshi da cizo daya by him is enough to kill him, "taba Yaranka kuma tun yaushe?.. Saidai kari... "yafada mashi atakaice yana ficewa daga falon,  alhaji mai saa ihu ya Saki yana buga hannu ga bango,  babu abinda yake cewa sai "I regret meeting you... I regret taking you to the brotherhood... "yake maimaitawa da karfi "wallahi duk Wanda zai taba min yara must pass through me... "yafada cikin ihu,  da sauri kuma ya sake cewa "wait a minute... Me yake nufi da taba Yaranka kuma tun yaushe?... "ya fad'a duk idanuwanshi waje saboda tashin hankali,  duk wanda yaganshi yasan yana cikin tashin hankali sosai,  duk ya rame lokaci guda,  he look terrible, "oh my God.... Na shiga uku... Kilan ya fara lalata daita... "yafada cikon matsanacin tashin hankali,  phone ya dauka yana dailing wata number. A fusace safwan ya fita daga gidan yana zuwa wajen motar shi yaga wayam babu driver,  wajen da maigadi yake zaune ya nufa yana tanbayan shi ina drver dinshi, nan maigadi ya fada mashi yanda ya fita da gudu,  dukda safwan is angry sai da yayi dariya, juyawa yayi yana cewa "Wato a scared him... "yafada yana shiga motarshi,tadawa yayi bar gidan,yana fita har zai bar wajen sai ya tuna da amra gefe daya ya koma yayi parking ya dauki wayarshi ya kirata,  Tana picking ta cika mashi kunne da kuka Tana cewa "baby... Dan Allah kayi hakuri... Babanmu bai yarda ba... " ta fada mashi cikin matsanacin kuka,  shuru yayi yana sauraron yanda take kuka in a pitiful way, "baby am sorry.. "ta sake adding jin yayi shuru,  ajiyan zuciya ya saki sannan yace "amra did you really love me? "ya tambayeta Kai tsaye, "yes... Wallahi I love you safwan... I will never be the same without you... "tafada cikin kuka, "OK then.. Hold on to That thought...zan  kiraki anjuma.. And pls ki bar kuka... Kinji kou?.. " ya fada mata cikin so da kauna,  when it comes to. Amra he's serious,  he can do anything to have her,  yayi alkawarin staying away from Zina amma mai saa is forcing he's hands. Kashe wayar yayi ya ajiye gefe guda ya tada motar ya bar wajen. Mai saa bai zauna ba har sai da family doctor Mai kula da yaranshi ta zo,  Don tsananin kishi da kaunar yaranshi namji bai dubasu dole sai mace,  tana zuwa ya fada mata tajeta duba both amra da afra da babu ruwanta, wai ta gano if they're having an affair,  matanshi sunyi mamakin wannan behavior din wai dole a dubasu,  haka Kowacce ta kwanta aka dubata aka tabbatar mashi they're alright nikam nace you're checking the wrong place.  Doctor na tafiya ya amshi international passport dinsu gabaki daya yace su shirya zasuyi tafiya first thing tomorrow morning. Amra kam kuka kaman zata kashe kanta saboda bakin ciki,  she's an innocent girl who has fallen in love with a sweet guy who's good with words. Rabia kam kafin su Kai gida her body was as hot as fire, Dr na tuki amna hankalinshi na kanta,  hannu ya daga ya dora a goshinta zuwa Chest dinta Bangaren da heart dinta yake,  ji yayi it's faster than it should be,  maimakon yayi hanyar gida sai yayi hanyar hospital daita  yana parking yasa aka dauketa zuwa ciki,  idanuwanta lumshe taja numfashi amma not in good way,  she's breathing so heavily,  kaman ranta zai fita,  kan gado aka kwantar daita Dr ya dauko Karin ruwa ya rataya ya kama hannunta yana neman jijiya tayi saurin rike mashi hannu tare da bude idonta  kai ta girgiza mashidaga inda take kwance, "pls ka bari..Inason mutuwa... I killed my own father... "tafada sama sama,  da sauri Dr yace. "no.. Bake kika kasheshi ba.. Haka Allah ya kaddara... Ki tuna yaranki...don't blame yourself... Komai yanda Allah keso haka yake kasancewa.."yafada mata cikin rarrshi,  Kai kawai take girgizawa Tana cewa "nidai let me die... I want to die... "kawai. Take maimaitawa. Doctor  bai saurareta ba yayi fixing tare da saka medicine ciki baa dade ba bacci yayi gaba daita,  Safwan ba zaune yana tunanin hanyar da zai billowa alhaji Mai saa, he really wants to teach him a life time lesson, yana son ya nuna mashi Dan da ka haifa ma yana fin ka kwarewa a wasu abubuwan, kawia he wants to make him cry and shed blood if possible yanason yasa yayi danasanin haduwa dashi in the First place kaman yanda shi kanshi ke dana sanin haduwa da Mai saa, yana tuki yana tunani, sai da ya isa company ya zauna ya dora kafa daya kan daya yana girgiza su ahankali, wayarshi ya dauka yana kallon karfe hudu na yamma, number amra ya sake dailing, picking tayi voice dinta duk kasa, "baby how are you now... Hope kin daina kukan?.. "ya tanbayeta ciki damuwa, shessheka ta saki before saying "ni ai yanzu na fara kuka... Wai daddy yace we're leaving Nigeria gobe da safe... "tafada Tana fashewa da kuka, idanuwa safwan ya zaro ya Mike tsaye yana cewa "pls kar ki tafi ki barnk...wallahi mutuwa zanyi... Dan Allah don't go... "yafada sounding so Serious, volume din kuka amra ta kara Tana cewa "I don't have choice... Wallahi bani da zabi... Ya zanyi tunda yace dole mu tafi... Babu yanda zanyi... "tafada mashi still crying "sugar da akwai yanda zakiyi... You havr respect him all your life and now is time for you to make your own choice... Pls come to me... Dan Allah kizo.. "yafada voice dinshi na rawa, "babu yanda zanyi pls... Kasan ko fita baa Bari muyi... " "baby if you really love me zaki bi ta fence because of me... If you really love love me wallahi you will die for Me as Am Ready to Die for you.. Wallahi kika tafi gobe zakiji obituary dina... I will die of heart break.. "yafada kaman zaiyi mata kuka, yanda yake hura mata kunne da such words yasa taji she can die for him, kawai Tana jin she Can Do anything for him, "I Can jump through fence... And maigadi bai barina in fita.. Pls tell. Me abinda zanyi... I don't want to loose you... "tafada cikin shagwaba, safwan lumshe idanuwa yayi tare da sakin murmushi, irin murmushin dake fassara I win, "baby kina da kudi wajenki ?"ya tambayeta, ahankali tace "yes bai wuce 70k...why do you ask... "ta tambayeshi, "kawai ki bawa maigadin... Ni kuma zan jiraki by your gate... Sai in dauke ki... Kinji babyna.. "yafada ahankali, "Anya zai yarda... He's too loyal to dad... Pls another option.." "baby relax.. Zai yarda I tell you... Kawai tell him zaki dauko Quran daga islamiya...tell him anything but pls make sure you're by the gate karfe takwas... Kinji pls... "ya rarrasheta, "baby ina samu je tou if I succeed in coming out... "ta fad'a sounding so innocent, "baby kar ki damu da wannan for now.. Kawai try and come out.. Shine the most important thing..." "I will try my best... I love you.. I love so much that I will break my father's rule because of you.. "tafad'a mashi "baby I love you too... And thank you for loving me unconditionally...", hira dai suka Dan taba sannan ya katse wayarshi, number maigadinshi yayi dailing yana cewa "wallahi ka sake ka budawa kowa gate din gidana ka sani tamkar ka buda masu makogaronka ne Don kwantar da Kai zanyi in sa maka wuka....Am I clear?.." ya fada in an extra serious way. "yes sir.. " . Katse wayar yayi ya Mike ya shiga resting room dinshi ya kwanta yana tunanin what he's about doing, yasan tamkar tsokano tsulliyar dodone but ko kadan bai da fargaban komai, he's so stubborn That he don't care abinda zai Biyo baya in har ya dauke yar gidan alhaji Mai Saa ba. Kawai he's waiting for lokaci yayi yaje ya daukota. Karfe bakwai ya shirya daga nan office ya wuce ya daukota. Amra kam kaman yanda sukayi da safwan haka tayi, da kudinta ta fito daga part dinsu, ta nufo Mai gadi, da sauri ya Mike yana cewa "ina zuwa.. Koma kawai tunda kinsa ba fita kuke ba.. "ya fada mata sounding like the real man of the gate. Da sauri ta karaso Tana cewa "pls abu na mance cikin islamiya zan Dauko... Zan baka wannan kudin in har na Kai minti biyar ban dawo ba ya zama naka.."tafad'a tana mika mashi kudin, da sauri ya amsa yanacewa "kiyi maza ki dauko.. Amma daman tunda baki taba bani kyauta ba wannan ma ki barmin kawai mana.. "ya fada cikin zolaya, "tou shikenan... Naji... Na bar maka... Dan Allah kayi saurin budemin kar ayi detecting zan fita ta CCTV... "tafad'a mata, cikin rawar jiki ya bude mata small door, "yi sauri ina jira.. "ya fad'a mata, tou kawai. Ta amsa mashi ta fice, Tana fita tayi wajen islamiya Tana waige waige saboda babu kowa kuma babu motar safwan, jikinta na rawa tayi dailing number shi, daga nesa taga anyi dimming hasken motar tasan he's the one, da sauri ta shige motar, wannan shine the second time da take ganinshi, the first one was in the islamiya sai kuma yau, all the love was on phone and she accept to follow him because she trust him so much... Thanks45💜💙💚❤🧡 Sirrin wasu gayun 💛🧡💚💜💙❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣5⃣ Don't read if you didn't pay,  ifyou do I owe you. Safwan kallon amra yayi yana sakin ajiyan zuciya,  he's so happy,  he's really in love with the monsters daughter, "nagode... "yafada mata cikin so da kauna, shuru tayi not able to Look at him, hannunta ya kama sai yaji she's trembling sosai tsoro ne kawai all over her "Dan Allah ki kwantar da hanklinki...we will be alright.. Kinga in dad dinki bai ganki yasan kina wajena.. He won't have choice than to marry you to me.. Ko baki son hakan? .."ya tanbayeta cikin calmness,  Kai ta daga mashi tare dacewa "ina.. So... "ta fada ahankali,  mota ya tada ta kalleshi da idanuwanta duk waje tace "yanzu.. Ina.. Zamu... " ya tambayeshi sounding so innocent, hannunnshi dake kan hannun ta ya Dan yi massaging hannunta in a gentle manner sannan yacr "Dan Allah relax... Don't talk again.. Ki kwanta... "ya fada mata,  hannunta ta dora kan cikinta ta Dan kwantar da kanta tare da lumshe ido,  kallon beautiful face dinta yayi yana cewa "Allah Mai iko.... "Dan bude idanuwa ta sakeyi tace "Meye?.. " "you're so beautiful... Kallon ki kawai nake..kiyi adua in Kai destination dinmu lafiya... "yafada idanuwanshi kanta kaman he's not driving,  murmushi ta saki tare dacewa "Dan Allah ka kalli gabanka... "ta fada mashi cikin sanyimurya,   safwan sake kallonta yayi ya saki murmushi yana tunanin wannan mugun ke da wannan beautiful angel.  Mai gadi kam yana ganin minti goma ya wuce babu amra ya Dan leka waje yaga wayam "Inna lillahi waina ilaihirajiun..."ya fad'a yana lekowa waje, cikin tashin hankali ya fita waje yana sauri Don zuwa inda islamiyar take tunda it's close to the house,  yana zuwa yaga wajen kulle, hannu ya dora a Kai yana cewa "shikenan ta faru ta kare... K'wadayina ya jamin... Wallahi alhaji kasheni zaiyi...na shiga uku lahira gani nan zuwa.."yafada duk ilahirin jikinshi na shaking,, waige waige ya dingayi yana cewa "amra ki dawo kar ubanki ya kasheni... Wallahi rayuwa ta Tana hannunki... "ya fada voice dinshi na rawa,  bakin gate din gidan ya koma yana magana amma baka jin abinda yake fada, sai sakin ajiyan zuciya yake a Kai Kai,  yana tunanin ya gudu amna kuma yasan hakan babu abinda zai kara mashi sai tashin hankali Don yasan alhaji Mai saa zai nemoshi kilan a hada har da iyalanshi, ya kasa Zaune ya kasa tsaye, "yan magana bakuyi karya ba da kuka ce k'wadayi mabudin wahala... Duk da kudin da alhaji yake bani sai da  na amshi na yarshi... Gashi yanzu na sa kaina cikin matsala... "ya fad'a ciki matsanacin bakin ciki. A kan hanya safwan ya tsaya ya saya masu kayan abinci dana sha,amra kam Tana kwance cikin mota,  duk fargaba ya isheta amma so ya hanata cewa komai.  Limitless company ya kaita lokacin babu kowa sai masu gadi da securities, hannunta ya kama suka zagaya bayan wajen, daman da akwai another resting place Incase bai son hawan sama, suna shiga ya maida kofa ya rufe ya ajiye kayan tare da umartarta ta shiga bathroom tayi wanka,  "nayi... "tafad'a cikin rawar murya,  riketa yayi ya zaunar daita kan gado ya duka ya cire Takalmi karfata,  yanda kafarta ke rawa ya nuna Tana cikin fargaba sosai, inshort gani yake tinda yake daukan yanmatan bai taba tsaywa ya lura da yanda suke jin tsoro ba sai Kanta, yana cire shoes dinta ya Dan shafa palm dinshi cikin tafin kafarta dake kama da auduka saboda taushi, da sauri ta langwasa kafar alaman taji wani iri,  murmushi ya saki ya Mike yana cewa "ki Cire hijab dinki... "yafada mata yana durkushe a gabanta,  ahankali ta girgiza mashi Kai,  "haba baby.. Why... Nidai ki cire pls..."ya sake fad'a mata cikin rarrshi kaman zaiyi kuka,  ahankali ta sake makale mashi kafada, ajiyan zuciya ya saki yace "tou kici abinci... " "na koshi... "bata rai yayi yace "wai ahaka zamuyi auren?..kome na saka ki sai ki nuna min bakiyi?.."yafada cikin fushi yana mikewa,  da sauri itama ta Mike tana cewa "Dan Allah kayi hakrui... Ba haka bane... Kunya nake ji... "tafad'a voice dinta na rawa, "tunda kallon dodo kike min zo ki tafi gidan ubanki.. Mata ba karewa sukayi ba... "yafada cikin bacin rai yana juya mata bata, bayanshi tazo ta tsaya yana bashi hakuri,  sai da ta fashe da kuka sannan ya juya gareta ya fara rarrashinta,  yana ganin tayi shuru yasata  ta cire hijab dinta,  gashin kanta har gadon baya,  wondering kawai Yake why Allah baya bawa mutum abinda ya dace dashi?,  Don ko kadan alhaji Mai saa don't deserve to be the father of those girls, duk yaran shi babu Mai wanj Mai aibu daga matan har maza,  they are all cute and adorable, "tou ki watso ruwa.. "yafada mata, kanta kasa alaman she's shy tace "AI babu kayan da zan saka kuma ban maida kayan dana cire... "tafad'a mashi tana boye face dinta, kallon mamaki yayi mata yace "you mean in kin cire kaya baki maidawa?.. " ya tambayeta, ahankali tadaga mashi Kai,  "da kudin jinin mutane kuke naku  holewan haka... "ya fad'a cikin ranshi "you mean Duk tsadar kaya baku maimaitawa?.." ya sakr tanbayan ta cikin surprise, "yea... Badawa ake... sai dai in Kai ka nuna a bar maka.. Shine zaa bae maka.. Duk sati ake kawo mana new clothes... "tafad'a sounding a little bit free with him, "lallai.. Nidai do it for love yanzu.. Kiyi wanka ki maida wannan... "ya umarceta,  babu musu Ta kama hanyar bathroom tayi wanka ta fito, safwan kam sai kallonta kawai. Yake bai giftawa, shi kadai yasan yanda yakeji, he wants to rip her apart and take her until he can't do it anymore amma he wants ko bai aureta ba yanason relationship dinsu ya cigaba,  he wants it to go a long way and he rush her she won't come back for more,  zai bita ahankali yanda da kanta zata dinga zuwa wajenshi, abinci yayi forcing dinta taci kadan sannan ta zauna sai mazurai kawai take babu kwanciyar hankali tattare daita,  tattare wurin yayi ya shiga wanka ya fito wearing trouser da singlet,  Dan kallonshi tayi tace "yanzu nan zamu kwana ...me and you?.. "ta tambayeshi, "yea... Ko baki so?.. "shuru tayi bata amsa ba, "in baki so kiyi magana sai in shiga wani wajen in kwanta.. If you're not afraid of those  people out there kiyi magana.. "yafada yana kallonta,  still kallonshi kawai tayi batace komai ba, "shikenan.. Bari in barki.."yafada kaman he means it,  da sauri tace "no please.. Kar ka tafi... "ta fad'a cikin tsoro,  gidansu ita kadai ke kwana amma nan she can't,  she's scared,  murmushi ya saki for just a second ya juyo ya haye gadon ya umarceta ta kwanta itama,  babu musu ta hau ta kwanta amma she's so uncomfortable saboda shi.  Before ten tayi bacci amma shi bai yi ba har 12, sai tunanin yand zaiyi mata kawai yake,  kawai ji yayi he can't take it anymore nan ya matsa kusa daita ya juyo daita gareshi Tana bude ido ya hada bakinshi da nata,  ko kadan bai bata daman complain ba balle ya tausaya mata saboda son dayake mata,  yana romancing dinta ta sakar mashi jiki completely saboda bata taba jin kanta cikin such yanayi ba,  he's hands was like the touch of an angel,  kayan jikinta ya cire bata ce komai ba ya hau sarrafa each and Every part of her body,  one thing he understand about is she's a loud person when it comes to romance, nishi takeyi ahankali amma daga baya ya komaj ihu,  amma na pleasure,  batayi na azaba ba sai da yazo saduwa daita, she was like wannan da zafi ka Bari,  tafad'a mashi cikin shagwaba,  barin gaban yayi ya koma ta sake bude sabon babin kuka,  abun ya zame mashi ciki that he always use the two when it comes to sex.  Ahankali ya dinga binta yanda bazata ji zafi ba,  she was strong compared to all he's previous victims, rikeshi tayi gam to her self that despite the pain she's still come to an orgasm, He was surprised bai yanda ta rikeshi Tana kuka Tana kara shigewa jikinshi,  it hurts but she enjoys it,  abun biyu ya zame mata, GA zafi GA dadi,  safwan was so happy that ya rasa inda zai taba a jikinta,  duk inda ta taba sai ta sakar nashi kukan shagwaba,  he has been with many woman amma nata is different,  ta nuna jin dadinta sosai may be is as a results of her father's habit,  bai taba bawa yarinya orgasm ba sai a kanta,  her legs was round to he's waist whike the ride was going on. While safwan was here having the fun of he's life Mai gadin gidan Mai saa ya shiga toilet yafi sau ashirin,  shi kanshi Mai saa bai sanj wani bacci ba  not because he knows he's daughter is out of the house but because bai da kwanciyar hankali sai ya fitar dasu daga kasar,  bai yi bacci ba yana counting hours to dawn,  ko kadan bai kawo a ranshi cewa amra is gone ba,  all he knows is she respect him kuma bazata ketara umarnin shi ba,  yasan she's afraid of him and she won't do otherwise tunda ya nuna mata bacin ranshi,  unknown to him suna chan da safwan in a very compromising situation, safwan bai Taba samun satisfaction kaman haka ba saboda yanda take nuna jin dadin harkan,  he loves everything about her,  gefe daya ya koma rungume daita,  sai nishi suke kaman sunyi gudu hours,  sai rada mata I love you a kunne kawai yake,  he don't know how to show he's appreciation Don he's so happy,  hannunta biyu zagaye da waist dinshi while chest dinsu biyu manne da juna,  "baby kiyi hakuri kan abinda nayi maki... Laifin dad dinki ne... Forgive me... "ya rada mata yana kissing kunnenta,  bakinta ta dora kan kumatunshi ta yi mashi kiss tare dacewa "ba komai... "ta fad'a in a sexy voice,  Dan murmushi ya saki tare dacewa "did you enjoy it... "ya tambayeta yana shafa kanta,  boye face dinta tayi a chest dinshi Tana cewa "amma da zafi ai... "tafad'a cikin shagwaba,  kissing wuyanta yayi yana cewa "babu you're a heroin.. Kinyi kokari... Zan baki wani abu... "yafada mata, hira suka dingayi kaman ba yanzu yayi disvirging dinta ba,  wanka sukayi Tana mashi kuka wai zafi,  he loves everything she does,  she's the kind of wife he deserve,  the woman that won't see the monster in him,  the Woman that zata bashi to he's satisfaction without complaining, "baby wallahi ko duniya zata dane sai na aureki... "ya fad'a mata.  Komawa ciki sukayi sai Bacci. Da karfe bakwai ba safe alhaji Mai saa ya fito ya nufi part din yaranshi Don ya fadawa masu su shirya, ko Kadan bai maida hankali kan maigadi daya rame kaman kudin guzuri ba, farat daya Mai gadin ya rame sosai Don har garin Allah ya waye bai runtsa ba, kawai yana tunanin how it's going to be,  yana ganin alhaji d sauri yaji cikinshi ya sake murdawa, da gudu ya shiga ciki bayan ya gaidashi. Alhaji Mai saa bai maida hankali kanshi ba ya shiga part dinsu, cikin makeken falonsu ya tsaya yana cewq "rise and shine angels.. Ku fito babu lokaci....get ready by 8:30 zaku tafi... "ya fad'a daga nan falo Don kar ya shiga dakunansu ya tardasu indecent, shuru yaji ya sakr maimaita magana sai afra ta fito cikin kayan bacci, shuru har wajen minti biyar, "je ki tada angel... Banason ku makara... "ya fadawa afra, ahankali ta shiga dakin taga dakinta wayam babu kowa,  da sauri ta dawo Tana salati tare dacewa "daddy bata dakinta,  ..."ta fad'a cikin fargaba,  shuru Mai saa yayi not believing he's ears,  "nasan Tana Bangaren iyayenku... Maza go and call her... "yafada in confidence Don shi har lokacin bai yarda safwan ba iya zuwa ya dauke mashi ya ba,  kawai. He's thinking it's not possible,  da sauri afra ta bar wajen cijkn fargaba Don  tasan da wuya in Tana chan because tasan basu tashi d wuri haka sai in suna da lectures,  Tana zuwa nan iyayen suka biyota cikin tashin hankali, alhaji Mai saa najin abinda suke cewa ya yanke jiki yafada da hannunshi kan kirkjinshi kaman Mai heart attack,  cikin matsanacin tashin hankali aka Fara kiran Dr,  mahaifiyar amra bata San why this is happening ba,  ita kawai ta fad'a mashi why not a barta tayi aure tunda shi takeso amma dayake yasan abinda ya shuka sai yahau ta da fad'a yana cewa "why will she say that ...yara nashi ne kuma dole shi zai zaba masu miji.. "bayan kaman minti talatin Dr yazo,  babu abinda mahaifiyar amra take cewa sai Allah yaisa wai shine sanadiyar guduwar yarta,  ko kadan bata tausaya mashi ba sai jera mashi tsinuwa kawai take Tana dora mashi laifi.  Bayan alhaji ya farfado ya dinga ihu,  kuka kawai yake  yana coughing da karfi hannunshi kan zuciyar shi,  Karin ruwa dake hannunshi ya fixge ya Mike,  da sauri doctor ya bi bayanshi yana cewa "dan Allah take it easy kar ka samu heart failure..your heart is in danger... If care is not taken it will explode.. "Dr ya fad'a yana biye dashi banza alhaji Mai saa yayi ya shjga part dinshi a fusace,  daman shi Mai gadi na ganin Dr yazo gidan ya sake shiga tashin hankali, gani yayi bazai iya sayar da ranshi ba dole ya gudu ya tsira da ranshi, it's better a nemeshi a kasheshi da ya zauna a kasheshi,  tunda ya budawa Dr bai kara rufe gate ba ya fita da gudu.  Da sauri alhaji ya shiga part dinshi ya dauki waya.  Wasu jigajigan murya naji daga chan Bangaren,  cikkn tashin hankali ya fara cewa "kuje wannan address... Ku dauko duk Wanda ke gidan... Ku kashe duk Wanda yayi kokarin hanaku... Kill who ever stand in your way... "yafada cikin ihu har lokacin free hand dinshi na kan kirjinshi. "ku kawosu gidan wajen gari... Remember nace duk ubanda ya tsaya a gabanku slaughter them... Cikinsu duk Wanda yayi tausarin kan zuwa shima ku kasheshi.. Karku ragawa kowa.. Wanna umarni ne daga Mai saa... "yafada sounding so loud. A gida kam su Inna suna kalaci sukaji wani irin ihu,  ana buga gate da karfi,  Mai gadi sukaji yana cewa "Waye haka... " inji maigadi,  basu ji abinda aka fad'a ba kawai sai sukaji anyi harbi, haba nan  take jikinsu Inna ya dau rawa,  gashi babu hanyar fita sai  ta gate, harbin gate aka dingayi har sai da ya bude,  Mai gadi kam tun har bin farko yaji kanshi kasa, suna bude gate suka shiga maza ne sun Kai su bakwai sannan kallonsu kawai abun tsoro ne,  duk idanuwansu jajir saboda zalunci,  irin mutanen nan wayan da manyan mutane ke amfani dasu wajen aikata dirty things dinsu, ko. Kadan basu San tausayi ko rangwame ba, duk Wanda ya shiga gabansu in suna aiki sunanshi sorry. Part din safwan suka shiga suka birkita koina amma babu kowa, Inna da asiya da sauran yara sun dunkule cikin bathroom jiki sai rawa yake, inna sai karfin hali take Tana Danne masu baki wai kar suyi ihu Suji, kiran alhaji sukayi suka sanar mashi babu kowa gidan, cewa yayi ko birkita gidan zasuyi su nemo mashi su, kar su dawo empty handed. Nan suka shiga karamin part din suka fito da Inna da yaranta, sai rokansu take, ganin an dora mata bindiga a goshi tayi shuru, asiya kam bata san inda kanta yake ba, nothing frighten kaman a gun to the head, wata irin sharon biyu sukazo dashi, cikij daya suka tura su Inna da wasu gangs. Kafin a kaisu inda zasu yaran sun bata jikinsu da excretion, duk saboda fargaba, alhaji Mai saa kam yana kiransu ya Mike ya hau mota driver ya fita dashi ko inda Mai gadi yake bai kalla ba, in kaji ana maganar masu gadi bakaga tashin hankali ba, yasan safwan is dangerous dole ya nuna mashi bacin ranshi, he have to be thought a lesson of a life time. Ana kawosu wannan gidan dake slaughter house din Mai saa inda yake kawo victim ya kashe ya cire wasu abu in bukatar hakan ya taso, ingizasu akayi ciki babu abunda ke tashi sai wari saboda wannan yaran da suka bata jiki da feaces, Inna sai kuka take tana dana sanin haihuwar safwan. She cried and cried and cried until no tears coming out of her eyes. Bata taba tunanin haihuwan da yana zama balai ba sai yanzu, Mai saa ne zaune ya dora kafa daya kan daya, duk kneeling aka sa sukayi a gabanshi yana kallonsu one after the other, "Wato dukda nazo har gida da kaina nayi maki kashedi baki ji ba har sai..." da sauri inna tace "wallahi... "wani irin kara taji a kunnenta, komai nata tsayawa yayi as a results of Marin da akayi mata ta baya, "kar ki sake magana sai an baki daman yi... "shine abinda wanda ya mareta ya fad'a mata, inna km bataji ba because she became deaf in an instant, Dummm kawai takeji a kunnenta, bakin Mai saa tagani yana motsi amma bata San abunda yake cewa ba, asiya dora hannu bisa baki tayi hawaye ba zuba idnwuanta, yaran kam duk idanuwansu waje saboda balai, ya Allah don't make us the victim of our father's, mother's, sisters, brothers bad family sins. Alhaji Mai saa kallonsu kawai yake not knowing what to do withthem, he will really love to kill them amma yana tuna abinda safwn yace "one of my family is equal to three of your Family "wannan statement din yana yawo a kunnen Mai saa. Kanshi ya maida kan asiya yana kallonta, daya daga cikin gangsters din mai saa ya kalla sannan ya nuna asiya yace "kai min ita ciki... "yafada mashi. Thanks47❤🧡💚💜💙 Sirrin wasu gayun 💚❤💜🧡💙💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣7⃣ Kallon mamaki Mai saa yayi mashi, he can't believe shi Safwan ke wa magana haka,  he can't believe he will hear this he picked from the street and brushed,  the boy he picked from grass to grace,  the person he made someone today, "yanzu Safwan Don ina neman taimako daga gareka kake fada irin wannan maganar?.. "ya fad'a cikin takaici,  baki Safwan ya tabe sannan yace "AI dole... Kana ganin zata amshi yarda aka mareta saboda ita as daughter in law?... You have to clean up your mess before I marry her.. In har zan aureta dole kaje gidan Ka basu hakuri... Ni kuma in har sun yafe maka zan auri yarka..."yafada kaman it's nothing, shuru alhaji Mai saa yayi yana jin wannan bakin cikin,  tunda yayi kudi bai taba bawa kowa hakuri ba sai dai a bashi koda kuwa shi yayi laifi, baisan son amra da Allah ya dora mashi babban jaraba bane sai yau,  saboda ita dan yaron da ya haifa is talking to him anyhow, saboda ita zaa ce ya bawa mutanen da basu basu fi ya taka ba hakuri, goshi ya dafa not knowing what to say saboda takaici,  wallahi in wasu yaranshi ne he will leave them to die than yaje ya bada hakuri but it's amra,  he's one and only angel,  ajiyan zuxiya ya saki sannan yace "wai what happened to the love you said you have for her?.." bai karasa ba Safwan yace "you happened... Nace Inason yarka ka hanani.. Ni kuma yanzu bansonta... Kawai zan aureta ne kar ta mutu.. But the choice is yours..."yafada yana mikewa, "kadai San am a busy person.. And jiya nayi aure  kasan ango ne ni... "yafada yana barin desk dinshi yana daukan car keys, alhaji Mai saa binshi kawai yake da kallo,  har ya mutu Bai da regret kaman saka Safwan a cult,  it's the only things he regrets most a rayuwar "inda na sani da maigadin gidana na dauke shi... "ya fad'a ciki ranshi,  juyowa Safwan yayi kalleshi sannan yace "it's a little bit late for that... " ya ansa mashi kaman nai saa yayi maganar a Fili, goshi Mai. Saa ya dafa shima ya Mike,  yana fita ya dawo office dinshi ya zauna yana lumshe idanuwa tare da relaxing, wayarshi ya dauka yana neman number mufida,  bayan yayi dailing ya saka a loud speaker ya ajiye kan desk yana rolling cikin kujera, he's just happy da yanda yayiwa Mai saa magana,  sai da ta kusa tsinkewa mufida dake kwance tayi picking "hello... "ta fad'a kaman bata son magana,  "hi.. Hajiyata... Ya kike.. "ya fad'a hankalinshi kwance "who's talking... "tafada sounding tired, "mutum... well it's limitless... "bata fuska tayi daga inda take kwance tayi saurin sauke wayar ta kashe, ji yayi an kashe wayar, dariya ya saki ya dauki wayar ya sake dailing,  amma sai yaji har ta kashe, "this girl... "ya fad'a yana ajiye wayar,  bayan kaman minti  biyar yayi saurin daukar wayar yayi dailing number rabia har adua yake Allah yasa yayi ringing amma still kaman kullum it's switch off, "ko kina ina?.. "ya furta ahankali,  ajiyan  zuciya ya saki yana cewa "many mistakes yo rectify... "yafada yana tunawa da nana, ita kuma bai da number dinta but the good news is he still remembers her address from her history, murmushi ya saki yana tunawa yanda take magana lokacin daya ce ta bashi labarin kanta and why she's here,  ta bashi har da sunan ubanta saboda fargaba,  he knows lokacin she was thinking Bari jn fad'a mashi kilan ya kyaleni,  dariya ne ya Dan kufce mashi sai kuma ya Dan daure face,  yasan of all he's victim baiyiwa kowa abjnda yayi mata ba,  nata yafi na kowa worst. "I doubt if zata aureni itama..."yafada ahankali,  ajiyan zuciya ya sake saki sannan yace "let's see..."bai karasa ba PA dinshi ya bude kofa ya shigo, "you have a visitor.. He's Adam by name... " daure face safwan yayi before saying "tell him am not in... "bai karasa ba Adam ya shigo yanacewa "tell him kar ya kara tsaidani if nine... "bai k'arasa ba safwan yace "shut up my friend... Why are you here.. Ain't you suppose to be in school?.. " ya tambayeshi sounding angry,  PA fita yayi,shi kuma Adam yazo ua zauna yana shan kamshi,  "wai baka jina ne.. Nace why are you not in school...?"ya sake tambayanshi sounding angry , Adam turo baki yayi yace "am itching.. "ya fad'a kanshi kasa, "kai ka shiga hankalinka... Be care full with me... Nace ja Bari sai na kiraka shine kakeyimin Zarya a office kou?...mahaifinka bai dade da barin nan ba.. What do you think will  happen if he meet you here or him meeting him?.. Daga yau kar ka ra zuwa sai na kira ka... "ya fad'a cikin fushi,  "you started it AI... Nidai am itching.. In ban zo ba ina zani?.."ya fad'a yana shafa bombom dinshi kan kujerar da yake zaune,  disgusting look. Safwan ya watsa mashi yana cewa "baka da hankali.. Did you know am getting married to your sister amra?.."wani irin kallo Adam yayi mashi,  he saw total jealousy in him,  "gaskiya ni kar ka aureta... Haba... Muna tare kuma ka aureta?.. "Adam yafada kaman Dan daudu,  Safwan couldn't help it but laugh,  he can't believe this,  "you're unbelievable... Did you think because of we're together ban auren ta?.. Kai matata ce?.. Kishina kake?.. "Safwan ya tambayeshi, turo baki yayi yace "eh mana.. You said we're itimate friends... " "and so fucking what?.. Wallahi ka shiga hankalinka... "da sauri Adam ya fashe da kuka sosai yanacewa "wallahi sai in Kasheta... Wallahi if you say you will marry her I will kill her... I mean it... "kallon mamaki Safwan yakewa adam because before he said he will kill her har yaga wanna a zuciyar shi,  da gaske Adam is into him, "amma baka da hankali ko kadan... If you annoys me yanzu ban kara harka da kai... Kawai zan fita harkarka completely.. Now tashi ka koma school and don't come back until I call you... "ya fad'a mashi atakaice. "wallahi kaikaiyi yake min... Pls.. " "nace ka tashi ka koma school... Don't let me talk again.. Oya stand up and leave... "ya fada babu wasa,  still yana zaune bai Mike ba,  afusace Safwan ya Mike yana cewa "In ba so kake in ci ubanka ba Stan up and leave.. Now!!! " ya daka mashi tsawa,  ido cike da kwalla Adam ya tashi yace "nasan saboda amra kake yi min wannan abun... Kuma wallahi sai na Kasheta..."ya fad'a yana barin office din,  kallonshi Safwan ya dingayi har ya fice daga office dinshi.  "what  sort of problem is this... "ya fad'a looking angry,  again bayan kaman minti  ashirin wani matashi ya shigo cikin office din, Safwan ba ganinshi ya gyara zamanshi,  hannu saurayin ya mika mashi suka gaisa sannan ya ajiye abinda je hannun shi kan table tare dacewa "this is all I got... "ya fad'a yana zama,  safwan daukan bag din yayi ya bude,  abubuwan dake ciki ya bude ya juye kan desk dinshi yana Dan bata face,  babu komai ciki sai used pad,  pants wasu are very dirty da alaman kan bola aka daukosu, left hand Safwan ya saka yana ware  abubuwan ciki,  gani yayi dukkan pad din guda hudu ne sai kuma pant guda biyar,  daure fuska yayi ya fara cewa "what sort of insult is this... Yq zaayi ka kawo min wannan abun... Despite all the money am spending on you and you team... "da sauri saurayin yace "sir wallahi babu ne... Koina is empty..daman cikin Dustin din university muke samu da yawa amma yanzu kaman sun gane... Babu komai kan bola..."yaron ya fadawa Safwan,  "you must be  very stupid for saying that... Dole sai nan garin zakuyi hunting?.. Tunda nan sun fara hankali sai kuje wasu wajen... Like small small villages,  or better still wasu states din... Places like katsina,  zamfara, adamawa, kaduna, Niger, da sauran su,  dole yanzu ka samo wayanda zasuyi aiki a states din dana ambata... " ya fad'a sounding business like "amma sir kai da kanka kace baka son mutane da yawa su San wannan abun... In aka fara fadawa mutane da yawa ana iya samun mara amana da zasu fadawa mutane what we're doing... " "see kar ka cikani da surutu... Money talks bullshit walks... Kai ya akayi baka fadawa mutane ba?.. It's because kasan hanyar samun ka ne.. In ka fadawa mutane ka tushewa kanka hanyar samu.. So all those jobless guys out there will do anything to have 5k..balle kuma 100k per pant... Nasan ko matasa dubu kake so zaka samu.. Kawai don't give me any excuses.. Go out there ka nemi wayanda basu da abunyi... "ya fad'a yana bude locker dinshi inda kudi yake,  kudi ya debo masu uban yawa yana ajiyewa kan table din,  sai da ya cika waje da kudi sannan ya kalli saurayin yace "count.. "nan yaron ya dauki bag dake dinshi ya dinga zuba bundle din 100k har million biyar,  "5 millions sir... "ya fada mashi, "good.. Kaga 50 items kenan.. Banason excuses.. Ka kawo min before Next week Runs out because am travelling.. "ya fadawa yaron, mikewa saurayin yayi ya bar wajen,  bakin window safwan ya koma yana kallonshi ya bude mota, "shege shima har mota ya saya amma he's talking rubbish.. "ya fad'a hannunshi cikin aljihunshi. Yanda yake tsaye tamkar irin Arabian guys din nan tsaye da hannunsu cikin aljihu,  hes always looking more cute than ever,  he looks so innocent and gentle,  baka taba yarda cewa zai kashe fly amma if you get in he's way you might no him better. Is now an obedient girl that kullum mahaifiyar ta sai ta saka mata albarka,  yanzu babu argument babu rashin kunya sannan above all babu kwadayi,  gidansu ya zama tamkar mansion to her that batason fita daga cikin gidan sai ya zama dole. Dukda day take zuwa yanzu sai ta gama komai na gida take fita daga gidan,  da mahaifinta ya kirata ya tambayeta abinda take bukata sai ta ce a bata kudi zata dinka long hijab,  yanzu ta gane hijab na protecting abubuwa da dama,  lokacin da take saka k'ananun kaya  maza da yawa suna mata magana Tana ganin ai farin jini gareta bata San people always rush cheap things ba,  yanzu kam ta maida martabarta,  wearing hijab babu Mai yi. Mata maganar banza. Kullum abinda take cewa is inda haka take tun farko da abunda ya faru bai faru ba,  she wish she can turn back the hands of time, but it's not possible. Rabia ta Dan dawo daidai with the help of doctor,  in ya taso daga wajen aiki zai zo ya dauketa ya Dan zagaya daita eatry suci sannan ya maidata gida, ko sau daya bai taba fad'a mata he's married ba because shi ysan he's not having an affair with her kawia he's helping a soul in distress which every good Muslim should.  Rabia kullum babu abinda take furtawa sai godiya shi kuma kullum babu abinda yake fad'a mata sai babu godiya, yaran are growing very fast especially matan,  jikinsu kaman na yayan turawa saboda irin dadin da suke sha da kuma kayan da suke sakawa,  kullum suna cikin wasa da dariya,  rabia sai tayi tagumi ta zauna tana kallon su,  she hates them but deep down she loves and adores them ko makaho ya shafa yaran nan yasan da akwai su because of cuteness dinsu, tunda ta haifesu she can count sau nawa ta daukesu,  shima in. Doctor yayi forcing dinta,  in short cikinsu tasan da akwai Wanda bata taba dauka ba,  ko falon inda suke bata zama,  ko ta zauna bed room dinta ko kuma a balcony na waje,  in ta zauna falo to. Basu falon suna nasu bed room da Masu kula dasu.  Yau suna zaune falo itama ta fito falon ta zauna forbthe first time,  shuru tayi tana kallon legs dinsu dake yawo a sama suna wasa Kawai she's thinking of kudin da alhaji bello da Dr suke kashewa, gwangwanin abincinsu kwana biyu kawia yake masu,  da an bude yau gobe zuwa jibi ya kare,  ga masu kula da yaran su hudu duk sati ake bawa Kowacce 10k sannan da akwia Mai aiki, itama ana biyanta,  she wonder if ana samun irin family din alhaji bello yanzu. Cikin Al'umma because nasu halin kirkin yayiwa,  at times Tana fargaban Dr ya nemi wani abu in return tunda yanzu ta koma the real Rabia with her beautiful and glowing skin back again, she's afraid ko zaiyi mata magana amma and she can never deny him anything because ya zame mata tamkar uwa, uba, kani, kanwa da family, bata ganin da akwai abinda zai nema duniyar nan ta hanashi amma ko kadan bai taba touching koda hannunta ba sai dai da niyya rarrshi amma ba Don wata manufa, yaran ta kalla taji hawaye na neman zubo mata da sauri ta maida su because Dr ya fada mata ya bata hawayenta as amana kuma in har ta Bari ya zuba ta zubda amana Don haka ta rike amana da kyau, wannan maganar yayi tasiri a rayuwarta because tasan amana, she's a great Muslim with a bad destiny, ahankali ta sauka ta zauna inda yaran suke kwance, murmushi ta saki Tana kallonsu, dukkansu sai kicking legs suke suna dariya, kawai Tana tausayawa matan because tasan duk Wanda ya cuci Dan wani Allah zai sa a cuci nashi, shi kuma na mijin Tana jin haushinshi because he might be like he's dad, zama tayi ta dauki biyu cikin matan, duk Tana iya counting kou sau nawa ta daukesu, she's sure da akwai Wacce MA vata taba dauka ba, kallonsu tayi Tana tunanin tunda take bata taba ganin Mai karfin jini irin Safwan ba, yanda yaran suke kama dashi from he's dimples, skin color, har da smiles. Har yaran sunfi shi kyau saboda yanda nasu gaban kai kw kwance kaman ba yaran bak'ak'en fata ba, daman lokacin da rabia ta San safwan kudin basu ratsashi kaman yanzu ba, yanzu kam in ta ganshi zaTa san yaran ba fin uban kyau sukayi ba, they're the same, kawai Allah ya zano little Safwan har guda hudu ya bata, bayan kaman minti biyar ta ajiyesu ta dauki namesake dinta da kuma na mijin, kura masu ido tayi for a moment sannan tace "mahaifin ku yayi sanadiyar mutuwar ubana... "tafad'a trying not to cry, "haba ke kam ba daukansu kike VA yau kuma da kika daukesu kina masu irin wannan maganar... Gaskiya hakan ba daidai bane...gaskiya ki daina.. "Mai rainon namijin ya fad'a yana kwace yaron daga hannunta. "na daina... "tafad'a voice dinta na rawa, mikewa tayi ta ajiye dayan ta bar wajen. Alhaji Mai saa yana dawowa gida ya shiga part din amra dake kwance helplessly, Tana ganinshi kadai ta fara kuka Tana cewa "daddy yana ina... You promise to Bring him.. Wallahi daddy mutuwa zanyi if baka zo dashi ba.. You scare him away.. It's on you to bring him back to me.."tafad'a cikin matsanacin kuka, zama yayi bakin gadon yana jin abinda take cewa then yana shafa gaban goshinta, yawan so ba balai ne now he knows, yasan duk cikin yarasnhi no body will make him apologize sai amra, goshinta ya shafa yace "don't worry..zan kawo maki shi.. Kinji kou?"ya fada cikin rarrashinta, ahankali ta daga nashi kai. Wajen karfe hudu Mai saa ya bar gidanshi zuwa gidan Safwan, the most annoying part is safwan ya tashi daga gidan bai sani ba, cikin fushi ya fiddo wayarshi ya kira safwan amma saida ta kai karshe bai daga ba, sai da ya kira kusan sau uku sannan yayi picking "what?.. " ya tambayeshi cikin fushi, wani irin ajiyan zuciya Mai saa ya saki trying not to explode from what Safwan is doing to him yacs "fada min new home address dinka. "kashe waya Safwan yayi yana jin abjnda yace, Mai saa kawai daurewa yayi yace "in ma mutuwa zakiyi saidai ki mutu, na gaji da wannan... "bai karasa ba yaji message, yana dubawa yaga address din ne Safwan ya tura mashi, mota ya shiga aka jashi zuwa gidan. Waje ya bar motar da guards disnhi Don kar suyi witnessing abinda zai faru, Mai gadi ya bude mashi ya shiga yana kallon wannan new houses, "hmmm lallai wannan yaron shiyasa ya gama rainani..yama fini kudin... "yafada cikin ranshi yana kallon gidajen, shi ya kusa shekara goma cikin cultism kafin ya samu abubuwa da dama amma Safwan ko shekara bai wuce ba har yayi achieving irin wannan abubuwan, sai kuma ya tuna a duk history of the cult baa taba samun mutum mai irin determination na Safwan ba, komai nashi is double double. Mai gadi ya tanbaya part din mahaifiyar maigidan aka nuna mashi, hanyar part din ya nufa,da sallama ya shiga Bangaren, both Inna, asiya da sauran yaran kamewa sukayi waje daya saboda fargaba, zama Mai saa yyi sannan ya fara masu magana kaman haka "nazo ne da kaina in baku hakuri... Wallahi bansan son gaskiya ke tsakanin danku yata ba sai yanzu... Kiyi hakuri da cin zarafin danayi maku.. Allah ya huci zuciyar ku... "yafada kanshi kasa, "ba komai..."Inna ta fad'a cikin tsoro, "tou Dan Allah ki fadawa danki ya hakura ya auri yata kar ta mutu.. Wallahi tana chan kwance rai hannun Allah... Ki taimaka min... "ya fada mata "tou... "ta amsa mashi cikin tsoro, wayarshi ya fiddo ya kira Safwan, picking yayi baice komai ba "pls sunyi hakuri... Kaje gida ka ganta dan Allah.. Ka taimaka min... " Ya fad'a voice dinshi narawa, "gaskiya na gaji... Sai dai gobe..." "no pls... Ka taimaka kar in rasa yata... " kallon Inna da duk idanuwanta waje suke yayi yace "Dan Allah kiyi mashi magana.. "da gudu Inna tazo ta amshi wayar tace "kaje indai ina da mutunci idonka..." Inna ta fad'a cikin tsoro, duk abinda takeyi is out if fear Don taga zahiri, Safwan bai kara cewa komai ba ya kashe wayar, godiya Mai saa yayi ya bar gjdan. Shima Safwan kaman yana jira ya Mike da sauri ya kama hanyar gidan Mai saa. Kusan lokaci guda suka iso, wani irin kallon bakinciki da takaici Mai saa yayi mashi, cikin takama Safwan yace "Tana ina ne?. "ya tambayeshi kai tsaye, alhaji rasa inda zai saka kanshi yayi, gani yake AI Safwan is made Just to torment he's inner peace. Kaman baiso ya nuna mashi part din amra, juyawa safwab yayi yana kumbo yana cat walking zuwa part din amra, alhaji Mai saa can't believe thus is happening, shi that wants the best for he's children is watching the most dangerous guy around going to the room of love of he's life, yana ji yana kallo Safwan ya shige part din amra, hannu ya dora a chest dinshi yana coughing ahankali ya kama nashi part din, duk abinda ake Adam na tsaye bakin window yana kallon Safwan na shiga part din amra, kuka kawai yake yana cewa "wallahi sai na Kasheta.." shine abinda Adam yafada cikin matsanacin kuka. Thanks48❤🧡💛💚💙 Sirrin wasu gayun 💙💜💚💛🧡❤ ®Zuwairat (ummumaryam 4⃣8⃣ "wallahi sai ta mutu... I can never share him with you... "Adam ya fad'a kaman he's not talking about he's fellow man sannan kaman ba Dan shekara 16, yanda yake magana tamkar mace taga mijinta da wata macen, kuka kawai yake yana kallon safwan ya shiga part din amra, sauke labulen yayi ya koma dakin yana duba locker dinshi, it's empty babu komai ciki sai takarcen kayanshi, he's looking for something sharp and dangerous, something he can kill someone with, sai da ya gama watsa komai amma babu wani weapons cikin kayan shi, da sauri ya fita zuwa falon shi dake kama da falon wata amarya yana dube2 har lokacin bar hawayen kishi ba. Safwan na shiga part din amra ya wuce bed room dinta direct ba ko sallama, amra dake kwance ba ganinta tayi saurin mikewa with her remaining strength ta fada jikinshi tana kuka, dagata sama yayi in a bridal way ya rungumeta yana kissing wuyanta, "am Sorry babyna... I miss you sosai.. ."yafada yana kissing dinta sannan yana kallon yanda gashin wuyanta ya fito saboda rashin cin abinci "how could you forget me like this..."tafada mashi cikin kuka, rarrashinta ya dingayi ita kuma Tana mashi kuka har dana shagwaba, sai da tayi Mai isanta sannan tayI shuru, bakin gadonta ya zauna har lokacin Tana hannunshi ta makaleshi kaman wata baby, baki ya dora kan nata yana sha kaman Lilipop, afra Tana tsaye bakin kofa Tana kallonsu, she only see such things in movies, sai yanzu ta gane abinda yasa her sister is dying for this guy, number one tunda take bata taba ganin saurayi mai kyau da classy Kamanshi ba, Tana jin kamshin perfumes dinshi daga inda take tsaye, yanda ya rike waist din amra da hannu daya sai bayan wuyanta da second hand dinshi makes her want to be in that position, it looks so romantic that she feels something in her pant, Tana kallon yanda amra ta makaleshi Tana shafa wuyanshi kaman baa gidan suke ba, "hmmm bhmmmm... "afra tayi gyaran murya, ahankali Safwan ya zare bakinshi ya kalle ta, amra sadda Kai kasa tayi alaman kunya while smiling, "hmmm ko kunya bakuji shine kuke mana haka cikin gidan kou?.. " afra ta fad'a Tana murmushi, "pardon my manners .."safwn ya fad'a mata, "no wonder take son kashe kanta sabida kai...Ashe dadi take sha... "tafad'a babu kunya, da gani amra ta fita shuru2 da kunya, "ashe har ta kusa mutuwa... "Safwan ya fad'a yana kallonta from head to toe, " eh mana...ko abinci bata ci. ."amra dora kau tayi a shoulder din safwan Tana boye kanta da alaman she's shy, "kam.. Then pls ki bani abincin inyi feeding dinta da kaina kafin in tafi... "ya fad'a mata sounding so friendly, juyawa tayi ya bi bayanta da kallo for just a second, gira daya ya daga ya maida kanshi wurin amra, tamkar babu kowa ya sake maida bakinshi kan nata yana cewa "muyi nan... "ya rada mata, da sauri tace "no.. Zafi... "tafad'a mashi cikin shagwaba, hannu ya dinga turawa cikin rigarta not caring of anyone will coming.he feels so at home tunda Mai gidan ya bashi permission. Afra sake dawowa tayi ta gansu in a compromising position, she really admires he's guts, kawai ya burgeta, har ta ajiye mashi bowl Of fruit salad basu San ta shigo ba, she's adores them so much that Tana wishing she's the One with the cute guy That will give her such affection, itamashe will do anything to be with such guy, tunda take namiji bai taba touching dinta ba, she really wants to be in such position as amra, Tana tsaye tana kallonsu amma basu sani ba, kawai sai faman romancing juna suke kaman nothing matters in the whole wild world. clapping tayi sannan yayi saurin zare hannunshi daga cikin rigarta. Dagawa yayi har yana rike daita ya dauko ya koma ya zauna ita kuma ta makale shi kaman zaa dauke mata shi, afra komawa tayi ta zauna Tana kallonsu with adoration, da kanshi ya dinga feeding dinta ta Shanye tas, "hmmm love is powerful... "afra ta fad'a tana daukan bowl din. Bai bar gidan ba sai wajen karfe takwas, babu irin lalata da basuyi ba, Mai saa kam bakin window ya koma ya zauna yana kallo ko Safwan ya tafi amma he's still there har wajen karfe eight, rasa inda zau saka kanshi yayi, da shi da Adam Allah kadai yasan wanda yafi wani shiga damuwa Don shima Adam yana makale bakin window kawai yana jiran fitar safwan Don ya aiwatar da abinda yayi niyya, tunda safwan ya shigo Adam ke kuka Amma vabu Wanda ya sani, inda gidan talakawa ne ko gida mara girma sosai zaa gane Don ya fad'a almost komai na dakinshi amma dayake gidan manya ne babu Mai jin hayaniyar dake gudana a part din. Mai saa na kallon Safwan daya fito da squeeze riga alaman something happened, wani abu Mai zafi yaji a face dinshi, yana tabawa yaji hawaye, he can't believe he's own tears will be this hot, sannan yasa inda zaa auna zuciuarshi dole zaace yana da matsala Don tunda maganar amra da Safwan ya tashi yake fuskantar zafi a chest dinshi, he never knew mutum zai gagaresu ba sai Yanzu, he always have everything under he's control until now that very small boy ke neman fin karfinshi ko kuma yace yafi karfinshi completely, yana kallon yanda Safwan ke kallon part disnhi yana murmushi cikin isa da takama, he knows he's watching, shoulder ya daga ya shiga motarshi ya fice yana dariya. Adam na kallon ya fice ya zauna nan kasa yana kuka sannan yana aduar dare yayu sosai Don ya aiwatar da abinda yayi niyya. Amra fitowa tayi ta nufi part din ubanta, yana ganinta yayi saurin goge hawayenshi, yarinyar dake kwance kaman zata mutu Is now walking on her two feet because she have seen her love, at times sai yayi tunani kilan asiri yayi mashi sai kuma ya tuna safwn is a hot guy that will be loved by all ladies, shi kanshi in da bai San how dangerous he is ba da without wasting of time zai bashi yarshi. Da sallama amra ta shigo ta durkusa kasa kanta kasa ta fara cewa "daddy am so sorry... Forgive me... Basan abinda Safwan yayi maka ba but Allah yasa na fada cikin sonshi.. Ka yafemin ubana in har nasa ranka ya baci... "tafad'a in a respective way, shuru yayi for a moment sannan yace "amra darling... Ba wai I hate safwan ba but I want the Best for you... Amma tunda Allah yasa he's the one you choose Allah yasa hakan shi yafi alkhairi. You can tell him ya turo ayi bikin ku without delay... "yafada kaman zaiyi kuka, wai shi yau ke bada consent ayi auren yarshi da the most dangerous and murderous guy around. Da sauri amra ta Mike tayi ta rungume shi Tana nuna mashi farin cikinta karara babu kunya, "sai ki fadawa mahaifiyar ki ta fadi list din abubuwan da zaki bukata... "yafada voicedinshi na rawa, "nagide daddy... "ta fad'a cikin matsanacin farin ciki, gani tayi mood dinshi Sam babu walwala, Kai ta daga ta kalleshi sannan tace "daddy naga kaman na bata maka rai.. Dan Allah daddy kayi hakuri.. Wallhi inda ban sonshi Bazan nace kanshi ba... Kayi hakuri ka yafemin... "ta fad'a cikin sanyimurya, "ba komai... Allah yayi maki albarka... "ya fad'a cikin calmness, da sauri ta mike har jikinta na rawa ta bar dakin. Part din mom dinta ta shiga tana fad'a mata yanda sukayi da dad dinta. Safwan kam cikin farin ciki ya shiga gida, baraka na zaune part din Inna Tana jin kara mota tayi masu sai da safe ta Mike d sauri, safwan dake zaune bayan mota yana kallonta sai sauri take zata shiga part dinta, tsoki yaja yana cewa "wait for me to beg you.. Kinyi saa I change my mind about dealing with you.. Da yanzun kina nan kina wata zancen daban... "yafada yana relaxing bayan mota. Part din Inna ya shiga suka gaisa ya dab ci abinci sannan ya koma nashi part din ya lullube cikin blanket. Har wajen karfe 12 Adam bai kwanta ba, kishi ya rufe mashi ido yana zaune yana jiran mutanen gidan suyi bacci sannan ya shiga part din amra, he's heart was as strong as stone da bai tsoron dauke ran yar uwarshi. After 12 ya fito ya shiga part dinta, lokacin amra that have been having sleepless night for something was fast asleep, yana shiga dakinta ya dauki pillow ya danna kanta dashi, duk harbe harben da take bai sa ya Bari ba har sai da yaji ta bar motsi sannan ya ajiye pillow gefe daya ya bar dakin, she looks as if she's sleeping but she's no more. Baa gane amra is dead ba sai da aka zo breakfast aka tardata lifeless, afra data fara ganinta ihu tayi ta yanke jiki ta fadi, Mai saa kam hospital aka kaishi Don kasa numfashi yayi, he can't believe this is happening to him, yana farfadowa Safwan ya kira yana ihun what have done to amra that killed her, Safwan kuka ya farayi ya San Adam ne, yaga that intention in him amma he never knew he will do it. Daga gida direct gidan yazo yaga mutane cike babu inda zaa saka kafa abunka da Mai kudi. Mai saa na hospital aka Kai amra makwancinta, yana shiga gidan ya sulale da red eyes dinshi ya shiga part din Adam, har lokacin Mai. Saa na hospital, direct ya shiga bed room din Adam ya dinga hadashi da bango yana cewa "how could you... How could you... "kawai yake maimaitawa yana dukanshi, Adam na kuka yana cewa "I don't know what came over me... Wallahi I couldn't help it... Am regretting... "yafada cikin matsanacin kuka, safwan zama yayi kasan dakin yana kuka, kawai yasan wannan mutuwa shi akayiwa, yasan he loves amra Don bai taba tunanin yarinya kaman yanda yake tunanin rayuwa daita ba, yayi danasanin saduwa da Adam. Saida Mai saa yayu sati guda a hospital ya dawo gida shima ba Don ya samu lafiya ba, he felt the best part of him is gone, before ya zargi Safwan amma kullum safwan sai yaje wajen shi kuma yanda ya nuna damuwa kan mutuwar amra yasa ha yarda babu wanda ya Kasheta. Yau sati biyu da mutuwar amra Safwan na zaune a office so lost in thought, kullum sai yayI tunanin amra, secretary dinshi ne ya shigo tare dacewa someone wants to see him, bai nemi yaji suna ba yace :"let them in... "ya fad'a atakaice yana tagumi, bayan secretary ya koma afra ta shigo, he was surprise by her visit, never knew it was her, kanta kasa tazo ta zauna tare da gaisheshi, he have read her thought already and he was surprised "me zaa kawo maki..."was abinda ya fada mata bayan ya amsa gaisuwanta, "nothing... "ta amsa mashi kaman she's afraid, "alright then.. How may I help you... "ya tambayeta, shuru tayi har saida ya sake tambayan ta sannan tace "pls kayi hakuri...wani abune cikin raina.. I have tried to hide it since the demise of amra anma na kasa... "sai kuma tayi shuru, he knows everything but wants to hear her say it "go on... "ya fad'a mata, "nace tinda muna kama da amra.... And you... Love amra... Can you pls... Love me... Too?.. "ta fiddo maganar seperately, shuru yayi yana kallon ta, da gaske suna kama amma she's nothing like amra, ganin baiyi magana ba yasa ta daga kanta da idanuwanta full of tears tace "pls..walahi sonka nake... "tafad'a Tana fashewa da kuka, "pls ki daina kuka... You're a lovely lady.. Babu namijin da zai k'iki..saidai kinsan matsalar da muka samu da mahaifinki kafin ya amince da maganar amra...i don't have Time for any trouble now...kije kiyi magana da mahaifinki.. In ya amince I will marry you... "ya fada mata atakaice, murmushi ta saki da wet face dinta Tana biting lips dinta. Wayarta ta fiddo ta ajiye mashi tare dcewa "bani digits dinka... "ta fad'a mashi, babu musu ya dauki phone dinta ya saka mata number sannan ta Mike ta bar wajen Tana tunanin how she's going to battle her dad har ya amince, Safwan relaxing yyi yana tunanin halin yanmatan yanzu, kawai har ya hango yanda Mai. Saa zaiyi in afra ta Kai mashi such issue. He will really want to have her as a Wife because she's classy fierce as he wants he's lady tobe, tunawa yayi da baraka sai ya daure face dinshi, yanzu satinsu biyu and some days amma bai kara sakata a ido ba as baj kara zuwa part dinta ba, "kawai tazo ta mamayemin wajen mata na hudu.. Dole uku zan kara bayanta.. Zaki ci ubanki ne... "yafada sounding angry. Mai saa da tunda amra ta mutu bai dawo daidai ba yana zaune yayi tagumi sai hawaye yake, hannun shi dauke da cannula Don har lokacin he's still on medication, kullum sai anyu mashi Karin ruwa Don shine abincinshi, he looks so pale and disturb, har yau baisan aihanin reason behind amras Death ba, sallama akayi afra ta shigo, daga Kai yayi ya kalleta tare da sakin murmushi, itama murmushi ta saki sannan ta zauna kusa dashi tana cewa "Daddy ya jikin?.. "ta tambayeshi cikn so da kauna, "alhamdulillah... "ya amsa mata cikin sanyimurya da duk wnada zai ganshi sai yaji tausayin shi sboda halin da yake ciki, "dad I have something I want to tell you.. Kayi hakuri kar kaga rashin hakurina... "ta fad'a mashi Kai tsaye, kura mata ido yayi not knowing inda ta dosa "baby baki ganin bani da lafiya... If kinsan abinda zai bata min rai ne pls don't say it... "ya fad'a calmly, "daddy ni mutuwa zanyi if ban fad'a ba... Kawai do the listening while I do the talking... "ta fad'a Kai tsaye, daman attitude dinsu yasa yafison amra cikin yaranshi duka, bata taba yi mashi gardama ba sai a zamanin Safwan, amra is the opposite of afra, "nikam menene wannan abu that if baki fad'a ba zaki mutu?.. "ya tambayeta yana kallon face dinta, Dan boye face tayi tace "ni daddy.. Tunda Allah bai amince amra ta auri safwan ba... Dan Allah ka amince ya aurenj..."AI alhaji na jin sunan Safwan cikin zancen ya fara coughing da karfi jini na fita daga bakinshi, wani irin bugawa yaji heart dinshi yayi da jin Safwan, da sauri afra ta dauko ruwa ta na bashi amma bai amsa, hannunshi kan zuciyar shi, sai gudan gudan jini ke fita daga bakinshi, da sauri ta dauko tissue ta bashi sai yamuste face take da alaman Tana jin kyarmar aman jinin dayake, ko maganar ta kira mashi doctor batayi ba tayi tsaye kanshi har sai da ya Gama amai yana sakin ajiyan zuciya ta sake cewa "daddy kaji...baka ce komai ba.. "ta fad'a sounding carefree, cikin nishi yace "pls later... "yafada da kyar kaman he's learning how to talk, mikewa afra tayi fa fara buga kafa kasa tana cewa "nidai just say yes mana.. Wallahi ni in baka ce yes ba mutuwa zanyi in bi amra... "Tafad'a kaman zatayi kuka, still wani cough ya farayi ta Dan ja tsoki tare daceaa "just for you to say yes sai tari kake... Na tafi later zan dawo... "ta barshi yana vomming din jini har a jikinshi, da kyar ya samu ya kira doctor. The following day bayan ya Dan samu sukuni kadan ya kira Safwan kan ya sameshi a hospital. Safwan yasan abunda ke nan kuma with confidence ya zo, lokacin doctor ya gama fadawa mai saa dole yaje kasar waje a dubashi sosai a bashi what he needs. Safwan na shiga Mai saa ya daga weak eyes dinshi ya kalle shi tare dacewa "me nayi maka That zaka biyani da haka... "yafada ahankali saboda an hanashi magana da karfi, "me nayi again.. If it's about afra kayi hakuri.. Ita da kanta ta sameni da magana.. Don haka na fad'a mata ta nemi amincewarka.. That's all... "yafada sounding truthful, hawaye Mai saa ya farayi yanacewa "wannan wave irin jarabawace...na killace yarana... Komai lafiya lau.. Tunda nake rayuwata van taba samun kalubale haka ba... The only mistake I make was making you out into the real world.. Amma bayan duk taimako danayi maka da haka zaka saka min... "yafada yana hawaue hannunshi kan kirjinshi,, Tofa... laifina zaka gani kenan... Why are you seeing me as a mistake?.. Hmmm babu komai.. Tell your daughter to stay away from me... "Safwan ya fad'a yana mikewa, "she's threatening to kill herself...i can't loose another daughter.. Don haka kawai ka aureta.." bai karasa ba Safwan yace "aa... Ni ban aurenta... Kawai Allah ya bata wani. Banason in zama silar wata problem again... nidai kaga tafiyata..."yafada ya kada bayan rigarsshi, "Dan Allah just marry her.. Kawai nasan I have made a mistakes and nemesis is catching up with me. Dan Allah ka kula daita. I love my children so. Much... I don't know abinda yasa Allah ya jarabceni da son yarana da yawa haka, Ashe Don ya hukunta nine..."yafada cikin hawaye, safwan kauda Kai gefe guda yayi ya tabe baki. A gurguje dai bayan wata biyu aka daura auren Safwan da afra, ko kadan afra ta hana sick father dinta breathing space, kullum sai tace zata kashe kanta if baayi bikin da wuri ba, kawai she wants to be in the arm of Safwan, ko kadan vabu zancen tausayin situation din mahaifin ta balle ta raga mashi, irin yanda ta nace yasa akayi bikin babu wasting of time, ko kadan babu abinda ya taba shiga tsakanin su har akayi bikinsu. Dukda Mai saa was sad to the extreme bai hana kashe Millions of naira wajen sayawa afra kaya ba, irin kayan da aka zuba mata da wuya a samesu a yaran Nigeria ko da kuwa na yan sarki ne. Afra itace first daughter daya aurar, Don haka mutae kaman kirashi wajen bikinsu, daman yan biyu ne first daughter dinshi sai elder brothers dinsu guda biyu dake abroad suna karatu, shima Adam yana rubuta weac dinshi zai bisu abroad. Sadwan na shiga part din afra baki ya bude Don duk yawonshi he has never seen anything like that. Thanks. Kuyi hakuri kar kuce ina rushing, ko kadan I don't like bulky stories, I prefer hitting the nail at the head.49💛🧡💚❤💙 Sirrin wasu gayun 💛💜🧡💚💙❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣9⃣ Kawai kallon wannan kudin da aka zuba yake, amma kuma sanin origin of the wealth yasa kayan basu wani burgeshi ba sosai, from foot carpet dinta zuwa curtains da sauran kaya babu na gida Nigeria, komai na manyan company ne na waje, relaxing yayi kan kujera yana sakin ajiyan zuciya kawai he wish it's amra, da bai san irin farin cikin da zaayi ba amma he's not That excited, mikewa yayi ya cire babban riga dake jikinshi ya kama hanyar daya daga cikin bedroom dinta, wani irin round bed ne babu kowa dakin sai kayan masu daukan ido, wulla babban rigar yayi kan gadon yaga gadon ta fara motsi ahankali, tsayawa yayi ya saki baki yana kallon yanda gadon ke gaba da baya, "if ba Don naira ba.. I wouldn't be here..."yafada ahankali yana juyawa. Hanyar wata bedroom ya bude luckily amarya ta data gagara taji hannun limitless a jikinta na zaune tsakiya gadon da har curtain gareta, murmushi ya saki ya hau kan gado yana cewa "amarya baki laifi..."yafada yana matsawa kusa daita, itama murmushi ta saki kanta kasa, ahankali ya sa hannu ya daga jaw dinta yana kallon face dinta, "baby we didn't get to know each other better. "yafada idanuwanshi cikin nata, shuru tayi bata ce komai ba, "pls be an obedient wife..."ya fad'a reading mind dinta, babu abinda take cewa a cikin heart dinta sai pls touch me, murmushi ya saki yana Kai bakinshi saitin nata kaman zaiyi kissing dinta, miko baki tayi idanuwanta lumshe sai kuma ya dauke Kai yana cewa "let me take my bath... " ya fad'a yana mikewa daga kan gadon. Haka Safwan ya dinga yi mata kwalele and he's doing it intentionally Don yaga bata da kunya kaman amra. Yau kwanar su biyar afra ga shiga damuwa bA kadan bA kawai he wants to have her amma yaga kawai she's so mad over he's touch shi kuma ganin hakan yasa yake ja mata aji. Afra tasan su biyu ne and she's thinking kilan baraka ke dauke mashi hankali shiyasa bai damu daita ba. Har tambayan kewayenta suke if ana haka wai ango ya kauracewa matar shi har tsawon kwanaki biyar. Yau dai bayan sallah ishai afra na zaune a falo babu make up, ta rungume pillow Tana tunanin ya zatayi ta samu hadin kan Safwan. Da sallama ya shigo looking more handsome than ever, "amarsu... "yafada yana shafa kanta, bata ce komai ba kanta kasa Tana wasa da yatsunta, zama yayi kusa daita yana cewa "fix my water zanyi wanka..." ya fad'a mata, ahankali ta Mike ta shiga bathroom ta hada mashi ruwan wanka, ta fito without saying a word, mikewa yayi ya kama hannunta tareda dacewa "muje kiyimin wanka.. "ya rada mata, ahankali ta zare hannunta Tana cewa "ni da baka sona?.. " "why zakice bansonki... In banasonki I wont marry you... "yafada cikin whisper, "nidai nasan bakasona...i could remember Kai da late sister na yanda kukeyi amma ni you don't care to touch me.. "ta fad'a babu kunya, shuru yayi ya Kama waist dinta tare dacewa "I want to be a perfect gentle man... " "ba wani gentle man.. Kawai baka sona... "ta fad'a Tana turo bani, kama bakin yayi yace "let me show you... "yafada yana daukanta, that night was their first night har kuka ta dingayi mashi shima yasan he have missed a lot because she's quite different from the others, abunka da amarya da aka kashewa kudi sosai wajen gyara, He wished tun ranar da aka kawota yayi digging in because Shes so hot that he loose control of himself and do what he does best, the following day bai je aiki ba yana hutun, ko kadan bai ragawa afra ba, saida yaga zata mutu ya barta, ko abincin kirki bata iya ci duk idabuwanta sun kumbura, it feels so good having halal sex for once in he's entire life. Baraka kam bata dauka cewa Tana da miji ba because yanda dodo yake haka ta dauki Safwan, Allah ya bude mata ido taga lot about him a dream, and she's lucky bai wani damu da harkokonta ba, kaman bata gidan and ko yanzu tafi sati uku rabon data ganshi, zancen aurenshi bai dameta ba because bata damu dashi ba, kawai tabi umarnin iyayenta amna ko. Mutuwa bata tsoro yanda take tsoron Safwan. Farin cikinta daya su inna da asiya suna gidan, Batasn irin yanda zata rayu babu su cikin gidan ba, Inna na bata shawara sosai Don dukda Safwan bai taba Kai kararta ba tasan irin zaman da suke gidan. Daman safwan ya fadawa Inna a part dinta zai ajiyeta sai kuma Allah yasa ya sake gida. Ita dai baraka abunda take fadawa Inna is she's scared of him, bata fad'a masu abinda take gani kanshi ba but ta fad'a masu ita dai batason shi sannan she's afraid of him, asiya kam is 100% behind her while ita inna Tana bata shawara kan hukuncin dake kan mace Mai kauracewa mijinta. Jinta kawai take amna ko shekara dubu zatayi bata ga dalilin da zaisa ta amince da dodo irin safwan ba. She don't lack anything as Tana dafa abinci ta kawo part din Inna duk suci tare, tunda afra ta shigo gidan duknbasu San ta ba because bata damu da harkar kowa ba gjdan, tunda aka kawota bata taba fita ba balle ta shiga inda inna take, yaran daman are afraid of her tunda sun san yaran Wanda yayi holding dinsu captive ne, duk Inna tafi kowa tsoron afra because she thinks she might be as evil as her dad. Two weeks later Mufida ce zaune gaban hajiyarta face dinta babu walwala, she look so sad sai magana take kasa kasa kanta kasa, "wai Meye kikewa mutane guguni?.. "mahaifiyar ta tafad'a Tana kallon yanda take turo baki, "nothing... "ta amsa mata cikin calmness, "in ba komai ki tashi kici abincinki.." "am not hungry... "ta amsa ahankali, "then ki bani waje... "inji mom dinta, zama tayi ta ki tashi, "mummy... "ta kira mahaifiyar ta, "Naam.. "ta amsa mata "Dan Allah ki fadawa Muhammad... "sai kuma tayi shuru, zama hajiya ta gyara Tana kallonta "am alk hears... "ta fad'a cikin surprise "kawai ya dinga kulani..."ta fad'a kaman Shes shy, salati hajiya ta farayi Tana clapping hannu "ban gane ya dinga kulaki ba,..what sort of kulawa."ta tambayeta, "yo mummy.. In ina mashi magana bai damuwa Dani.. " "ke dalla rufemin baki before I decend on you... Wallahi you're shameless... In ba rashin hankali ba mutum da baki San daga inda yake ba.. Bakisan asalinshi ba... Bakisan me yayi ya haukace ba.. Bakisan ko yana da iyalan shi kafin ya haukace ba shine har kike wani maganar ya dinga kulaki?.. Wallahi kar in sake ji... In har Kinga na kara bin ta kan wannan maganar sai ya samu memory dinshi ya dawo daidai mun San asalinshi,..am I clear.. "ta taka mata birki Don ta ga take takenta na shisshigewa habib da take yi, ahankali ta daga mata kai, '"good.. Now bani waje... "ta fad'a mata, babu musu ta Mike ta bar falon jiki babu kwari. Kwamtawa tayi tana tunanin abinda mahaifiyar ta Tace, "what if da gaske yana da family dinshi... Tab.. I. Can't be a second. "tafad'a out of pride. Shi kam habib the more yana zaune da alhahi bello the more alhaji bello na Kara kaunarshi, dukda post din da alhji ya bashi har yau shine ke daukar bag dinshi, shi yake bude mashi mota da sauransu, Haka na sa alhaji kara kaunar shi, he loves and values him so much, yau suna office yana zaune gaban alhaji yana yi mashi bayanin expenses dinsu na last month, ji yayi kanshi yayi mashi nauyi har ya daina magana, alhaji zama yayi yana kallonshi, few seconds later ya cigaba da calculations kuma bayan kaman minti biyar yayi shuru tare da dafa goshinshi yana cewa "wayyo.. My head... Kai na... Mamanmu..."maganar ta fita daga bakinshi step by Step sai kara danne goshinshi yake idanuwanshi rufe gam, "subhanallah... What's wrong with you... " alhaji ya tambayeshi cikin tashin hankali yana mikewa tsaye saboda yanda habib ya Chanza in a minute kaman bashi ne ke magana ba few seconds back ba, habib dora both hands yayi a goshinshi yana ihu tare da cewa "kaina zai fashe.. Mamanmu... Wayyo mamanmu...mamanmu... Nashiga uku... "yafada yana faduwa daga kan chair dayake zaune zuwa kasan office din, cikin tashin hankali alhaji ya kira secretary dinshi yace ya kira company doctor dinsu, da sauri ta fita shi kuma ya dawo kan habib dake kwance ya rikeshi yana kiran "Muhammad what's wrong with you " Kawai yake tambayan shi cikin damuwa, "wayyo kaina.. Mamanmu.. Ki ta ceceni... "yafada yana jujjuya kanshi while holding he's head very tight, "mamanmu?. "alhaji yayi murmuring ahankali, "mamanmu!.. Habib.... "habib ya sake maimaitawa, jin sunan da yake kira yasa alhaji gane he's getting some hint about he's previous life, "habib... "alhaji ya fad'a sai habib dake kwance yace "Naam... Sir my head... " ya amsa mashi, murmushi alhaji ya saki yana cewa "habib sannu.. The doctor is coming... "alhaji ya fad'a cikin excitement, "Mamanmu... "ya sake maimaitawa cikinzafin Nama, alhaji dake durkushe kusa dashi sannu ya dingayi mashi har doctor ya shigo. Bayan minti talatin habib ne zaune kan gadon hospital idanuwanshi lumshe but he's not sleeping, "who's mamanmu... "doctor ya tambayeshi bayan ciwon kan ya lafa, "ban sani ba... "habib GA amsa cikin sanyimurya with he's eyes still closed, "but you're habib?.. "doctor ya sake tanbayan shi, "yes... "ya amsa mashi "then ka San dagantakar ka da mamanmu?.. Because she must be someone special to you to remember her name in such situation...someone like a mother.. "doctor ya fad'a mashi, ahankali ya bude idanuwanshi, "mamanmu... "ya sake maimaitawa, "saf...wan... "habib ya fad'a again "waye Safwan... " doctor ya tambayeshi, "I don't know... Kawai it's coming to my mouth... Sunan suna yawo a bakina... "habib ya amsa mashi, "close your eyes and relax for a moment...kilan zaka San inda wayanda kake kira suke... "inji doctor, ahankali habib ya maida eyes dinshi ya lumshe tare da relaxing again, alhaji sai kallon su kawai yake not saying anything, bayan kaman minti biyu habib ya sake cewa "Fatima... Mamanmu... "ya fad'a, atakaice dai haka habib ya dinga kiran sunayen mutanen shi har da usman amma da an tambayeshi waye su sai yace bai San su ba, kawai sunan ke mashi yawo cikin baki. Kawai dai doctor cewa yayi he's getting he's memory back bit by bit, shi kam he can't wait to be well again musamman dayaji naganar uwa. A gida kuma little habib is growing kaman ba a kauyeyake ba saboda yanda mamanmu ke kula da uwa kuma Tana samu abinci Mai rai da lafiya haka shima yana sha a mama, he's looking like he's father and mamanmu Tana kaunar shi sosai Don bacci ko yunwa ke rabasu, at times wurin mamanmu take kwana sai cikin dare in ya fara kuka sai a maidashi wajen mahaifiyar shi, gwagwo kam cewa take mamanmu bata da kunya sabida yanda takewa yaron a gaban mutane, ita kam sai dai tayi murmushi because yaron ya zama tamkar farin Mai haskaka duhun rayuwar ta, kullum cikin yi mashi da mahaifin shi adua take kaman yanda ta saba. Suma yan hudu suna girma sosai Don har zama sun fara, they're growing faster than their age sbaoda dadi, in ka gansu sai kayi tunanin sun Kai 8 to 9 months alhalin ko 6 months basuyi ba, rabia is coming to term ahankali sannan ta Dan fara sakewa da yaran Don duk da abinda ubansu yayi mata in ta kallesu suna brighting her dark heart, kaman sun san she's their mother da sun ganta haka zasu dinga mika hannu ta dauke su, ina aka zaunar dasu sai tazo ta zauna cikinsu Tana kallon su with her eyes full of love, ko makiyanka will never hate those children Don kusan sau biyu alhaji ke sawa kaisu gidanshi kawai a ajiye mashi su ya dinga kallon su tare da hajiya, mufida kam duk sanda ta gansu saj tayi sha'awar Haihuwa kyawun yaran bai misaltuwa. Dr is now relaxed daya ga rabia ta fara kwantar da hankalinta life is moving smoothly for her despite at times Tana hours cikin dare Tana tunanin yanda future dinta zai kasance da wannan yaran. Tasan if she really wants to start a new life Tana iya barin yaran ta gudu kaduna wajen family dinta na chan tasan her aunty will not forsake her amma what wilk That make her? Shi will be an ingrate sabida if wayanda suke daukan nauyinsu basu gaji ba bai kamata ita ta gaji ba, kuma in da tanason ta maida yaran GA ubansu she can trace him amna ko a mafarki batason haduwa dashi. Nana kuma life is fair to her because she's coming out with good grades, wani Dan uwanta yazo da maganar aure ta rufe ido tace bata san zancen ba, parent dinta basu takurata ba as she still wakes up in the middle of the night screaming saboda har yau trauma din bai bar ta ba, tasan ko a lahira in dai ana bada zabi she will never be with a man again, she have learn a lot of lessons. Adam kam yanzu bai full sati guda bai zo office din safwan da itching ass disnhi ba, abun ya zamewa safwan balai, Don at times bai so amma dole yayi, he's regretting meeting him, sau uku Tana zuwa gidan during weekend Don yayi mashi scratching, ko kadan afra batayi suspecting wani abu ba, kawai in ya zo sai Safwan ya saka shi a mota su fita da sunan he will drop him, kawai adua Safwan yake ya samu admission ya bar kasan tunda ya gama secondary school kuma yaran Mai saa maza basu higher institution a Nigeria. Mai saa kuma har yau bai samu lafiya ba Don har wata guda yayi kasar waje yana amsar treatment from the best doctors amma still he's heart hurts, kullum in ya tuna amra is gone and afra is with monsters Safwan sai ya zubda kwalla, last meeting da sukayi pants da used pad guda sabain safwan ya kawo, wannan yasa shugaban ya kara mashi girma. Yanzu yazo munzalin that he need not to provide more pant's saidai a bashi special assignment kaman causing road accident susha jini wannan kuma ba kullum bane once in a year suke zubda luxurious bus Mai dauke da mutane da yawa Don susha jininsu. Safwan kam kudi sun zauna Don yasa anyiwa Inna da su asiya passport na zuwa saudia, yau duk suna falon Inna har da baraka da safwan da afra, tunda safwan da afra suka shigo baraka bata kara daga kai ba, afra kam ta gane irin zaman da sukeyi Don ita kadai ke biyawa mijinta kulawa kaman yanda yake bukata, safwan ya rike hannun afra kaman zaa kwaceta sai hira suke, Inna tace "ku fadi abinda kukeso a saya maku.. Bari in fara da baraka uwargida... "bata karasa ba safwan yaja tsoki tare da tabe baki, baraka kam daga kafada tayi because ita in ba Don yau inna ta hanata tashi ne if not dataji zai shigo saidai tayi saurin shigewa bed room dinsu kuma ko hour nawa zaiyi zaune bata fita sai taji ya fita. Amma yau Tana hangosu ta Mike amma sai Inna ta ce "in har ina da daraja a idonki kar ki tashi.. Kiyi zaman ki inda kike.. "haka ta zauna ba Don taso ba, "baki fad'a min ba... "Inna ta sake tambayan ta, "aa ni banson komai... Allah ya maido ku lafiya... "ta fad'a ciki sanyimurya, baki Safwan ya tabe yana karkada kafa daya dora daya kan daya, ko kadan bai tunawa daita sai ya ganta because he's having lot of fun with afra sannan shi yanzu baiga wani abu da zai daga mashi hankali a jikin mace ba. "bazai yuwu ba.. Ya zaayi sarikarki guda taje makka babu tsaraba ..ki fadi duk abinda kikeso..."Inna ta fad'a with confidence, murmushi baraka ta saki sannan tace "ba sai kin saya min wani abu ba.. Kawai kiyi mana fatan Allah ya rabamu da makasan mu... "tafada wearing a smile, Safwan daga Kai yayi yana kallon faces dinsu then hers, ta cigaba da cewa "kiyi mana aduar Allah ya raba mu da azzalumai a duk inda suke...Allah kuma ya zaba mana abinda yafi alkhairi a rayuwar mu... Inna Kinga wannan gabaki dayanmu zakiyiwa..."tafad'a not looking at safwan dake kallonta, "eh lallai AI kece Mai babban tsaraba.. An gama..."Inna ya fad'a Sannan ta juya ga afra dake kallon baraka not knowing abinda take nufi with her words, Safwan kam ya rasa inda zai saka kanshi sabida haushi, yasan she's indirectly asking ayi firing dinshi da prayers, he wonders why tafadi such things. "amarya kefa me zaa tsaya maki ..."inji Inna, afra zata bude baki tayi magana safwan yace "ita basai kin saya mata komai ba.. Da kun dawo muma zamuyi tafiya.. Banason barin gida VA kowa ne.. Shiyasa."ya amsa mata face disnhi daure. Haka dai suka sha hira amma Safwan is thinking why baraka tayi wannan maganar. Wacegari driver ya Kai su Inna airport. Baraka Shiryawa tayi Tana jiran taga Safwan ya fito ta fad'a mashi zata gida because bata iya zaman gidan hakanan, sai wajen 12 ya fito afra na makale dashi kaman chewing gum, Tana ganin ya fito tayi saurin fitowa, sai da ta Dan matso kusa dashi tace "zan tafi gida .."ta fad'a in a respect and scared way, banza yayi kaman baiji abinda tace ba, sake maimaitawa tayi still bai ko kalli inda take ba, afra sai kallon ta take from head to toe, har wajen motarshi tabishi Tana mashi magana amma kaman babu kowa wajen, alama yayiwa drver ya fito da sauri ya fito, driver seat ya zauna ya tada mota aikam sai yayi direction din baraka da motar, yanda ya taho saida afra da driver da maigadi suka dafa Kai because tankar zai bi ta kanta, da gudu ta bar way dinshi ta fadi gefe guda, tsayawa yayi tare da whining glass yace "Ashe karamar yar iskace ke...da kin tsaya AI tunda you have a death wish kiga aiki da cikawa... The next time you come close to me will be your funeral... "yafada cikin fushi, baraka dake nishi sabida tashin hankali data gani was still shock, she can't believe he tried to Kill her kuma da bata gudu da wallahi ta zama gawa, Don babu wasa in what just happened. Tana nan zaune ya fito ya koma baya driver ya shiga gaba suka bar gidan.. Thanks,50🧡💙💚❤💜 Sirrin wasu gayun 💛🧡💙💚❤💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣0⃣ Cikin kuka baraka ta Mike daga inda take zaune kasa, afra tsayawa tayi Tana kallonta, she wonder why take wulakanta such handsome man, Don ta lura itace vata damu dashiba, baraka bata kaita class da kyau ba amma she's dying for him ita kuma ko. Kadan bata san da zaman shi ba, ta lura da yanda take barin part din Inna da zaran ta ganshi, she feeks like ta bita ta tambayeta why sai kuma ta tuna kishiya ce, " babu ruwanna " ta fad'a cikin ranta Tana juyawa, baraka kakkabe kayan jikinta tayi ta shiga ciki ta dauki alqurani da take karantawa kullum ta fara karatu, ita tasan da wa take zaune dole ta zage damtse wajen rokan Allah ya tsareta daga sharrin shi, batasan exactly abubuwan da yake aikatawa ba Amma tasan he's into something bad, tasan haka nan bazata dinga ganinshi a form din maciji haka nan for several times ba, sannan kudinshi ma abun tanbaya ne, ita the last time data San safwan he was coming to their house looking for small money amma the next thing he's a millionaire, ko kadan kudinshi bai burgeta because tasan bashi kadai ya iya neman kudi da nashi zaizo yayi yawa haka in a very short period of time ba, tasan Allah na sonta shiyasa yake nuna mata abubuwa gamedashi. Tana kratau Tana kuka, sai yanzu ta gane kawaice da babu su Inna gidan, everything seem so lonely. Safwan na zaune bayan mota yana tunanin statement din baraka, he can't believe she's referring to him, the most annoying part is bai iya reading mind dinta, dukda bai samun daman ganinta always amma duk sanda ya ganta bai iya ganin abinda take tunani, he really wants to know why ta furta wannan statement, "what did she know about me... "ya fad'a cikin ranshi, yana tunani, he's so distubed saboda yasan haka nan bazata ce ayi mata wannan aduoin as nata tsaraba ba. Kallon driver yayi yace "kasan gida wanna daya rasu jiya?.. "ya tambayeshi "eh alhaji... Nasan gidan... "driver ya amsa mashi, "OK... Kaini inyi masu gaisuwa... "yafada atakaice yana lumshe idanuwa. While the driver was driving zuwa gjdan daya daga cikin workers dinshi daya rasu yaga wata majalisa inda mutane ba zaune, he remembered the place, sune mutanen That showed them kindness lokacin da sukazo neman aiki, "stop the car.."ya umarci driver dinshi yana kallon elderly men dake zaune, he remember that inda duk mutane na da irin halin mai Unguwar da matasa da dama basu shiga matsalan neman kudi by all means ba, ya tuna mai unguwan na sayawa matasa da basu da abunyi a daidaita su nemi kudi dashi suna bayinshi ahankali har su biya ya zama nasu, parking driver yayi ya fito ya bude mashi kofa, zama yayi yana kallonsu daga nesa, ajiyan zuxiya Ya saki ya fito yana gyara zaman hulanshi, cikin Kasaita ya taka zuwa kusa dasu, duk juyowa sukayi saboda kamshin turaren daya doso su, da sallama safwan ya k'arasa wajen suka amsa suna kallonshi, durkusawa yayi ya gaishesu suka amsa in way that's showing basu gane ko waye ba, murmushi Safwan ta saki yace "nasan kun manta Dani kou?.. "ya fad'a in a respective way yana kallon Mai unguwa, "gaskiya ban gane ba..."Mai unguwa ya amsa mashi, "in baka manta ba... Shekara daya da rabi da suka wace... Mu uku munzo nan tare d wani saurayi Wanda yake tuka adaidaita,...har kuka tara mana kudi... "safwan ya fad'a kanshi kasa, wani daga cikinsu yace. "haba ai face dinka look familiar.. Tunda ka taho nake tunanin ina na Sanka... "mutumin ya fad'a ya juya GA Mai unguwa that's still confused yace "ka manta yaran nan uku da sukazo nan... Wayanda daga baya aka baka waje a sharada kace a nemosu ka basu aiki?.. AI daya daga cikinsu ne.." safwn na durkushe yana jin abinda mutumin ke cewa, Wato bayan sun bar nan an nemesu a basu aiki, ji yayi hawaye na neman zubo mashi sai yayi saurin maidasu, "Allah sarki ...ashe shi ne.. AI har Ismail Wato yaron daya kawoku na kira na tambayeshi ko ya San wajenku yace bai sni ba... Kullum sai munyi maganar ku... Lokacin da kuka bar nan kun bar mana tabo a zuciya da har na nemi wani abokina ya taimaka min da wajen mutane uku.. Sai kuma muka nemeku muka rasa... Har wata uku muna sa ran zaku dawo amma babu ku babu labarin... "hawaye dake diga daga idanuwan safwan yasa Mai unguwa yin shuru, duk maida hankali sukayi suna kallon hawaye na diga kasa, he's trying not to cry but he can't control it, the next thing he heard was he's own voice crying out loud... Kuka ya farayi sosai dayaji an nemesu a baku aiki, yayi tunanin inda sunyi hakuri sun dawo bayan way lokutan da Sam basu shiga halin da suka shiga ba, he never wanted huge money, all he wanted was to have food on he's table for he's nagging mother and he ended up with blood on the table instead of food, "subhanallah..."yaji mutane na fad'a saboda yanda yake kuka, wani daga cikin mutanen ya Mike ya dafa shoulder din safwan yana cewa "kukan Meye kuma kake... AI da gani yanzu baka cikin matsala... You look well build.. Ba kaman lokacin da kuka zo nan ba... "mutumin ya fad'a yana shafa shoulder dinshi, bayan hannu safwan ya saya goge face dinshi yace "mun gode.. Allah ya saka da alkhairi... Allah bai kaddara dawowan mu ba...mun.. Samu... Aiki. "yafada kaman mara gaskiya, "AI wannan abun farin ciki ne ba na kuka ba... Sai ku godewa Allah... "inji Mai unguwa, Kai safwan ya daga mashi without saying a word, "wane aiki kukeyi yanzu.."wani daga cikin su ya tambayeshi, saje goge face safwab yayi sannan yace "alahji mai saa nayiwa aiki amma yanzu company na limitless nawa ne... "duk idanuwa suka zaro saboda sunji ya ambaci limitless, company da kowa ke magana a Kai, kowa yana mamakin wane attajiri ya fidda kudi ya Gina wannan company, girman wajen kawai ba karamin abu bane sannan kowa na garin ya samu labarin yanda aka dinga biyan mutane triple kan yanda ake biyan lebura, lokacin da ake gina limitless company duk wani Mai gina gida saida yayi hakuri Don babu masu aiki sunje inda ake biyanshi 3k arana wani MA har 6k depending on aikin da kake, "Ashe kaine kasa leburori suka gudu suka barmu... "inji wani, murmushi safwa yayi har lokacin hawaye bai bar zuba ba, "Masha Allah... Allah ya kawo karshen wahalal ku... Alhamdulillah..."inji wani "more like the beginning.. "safwa ya fad'a cikin ranshi, at tines yana blaming Mai saa for he's misfortune but a zahirin gaskiya rashin hakuri contribute, inda sunyi hakuri da kilan basu je kiran maj saa ba, "Allah ya taimaka... Amma gaskiya cikin shekara daya da rabi kayi kudin wannan company Mai. Girman gaske?.. "wani ya fad'a mashi, murmushi kawai safwan ya saki, mikewa yayi yace "ina zuwa... "wajen motarshi dake tsaye yana walkiya ya nufa duk suka bishi da kallo "ikon Allah... "wani ya fad'a yana kallon motar da bai taba ganjn irinta ba balle yasan sunan ta, "kuna nufi wannan yaron ya taba zuwa nan neman taimako shekara daya da rabi da suka wuce?.."wani Wanda bai nan lokacin da suka zo ya fad'a sounding so surprised, "eh wallahi.. Lokacin a daidaita suka nema a saya masu ma.. Kuma da degree dinsu.. "wani ya amsawa Wanda yayi tambaya, baki mutumin ya rike not believing he's ears and ears, check book safwab ta dauko ya dawo da Biro a hannunshi, wurinsu ya dawo yana rubuce rubuce, duk tsit sukayi kaman ruwa yacisu, sai da ya gama rubutawa ya mikawa Mai unguwa tare dacewa "ka dauki rabi ja rabawa abokan hirarka rabi... "safwan ya fad'a yana mika mashi, Mai unguwa amsa yayi tare da zaro idanwa yana kallon 5 million dake rubuce, da sauri ya murza idanuwa yana cewa "Dan Allah ka duba kodai ban gani ba sosai... "yafada yana mikawa na kusa dashi, salati wannan ya saki zai bude baki yayi magana safwab yace "zan tafi... Nagode... Kuma in da Mai bukatar wani abu kofar office dina bude yake gareku gabaki daya...Allah ya sada mu d alkhairiinsa...kuma ina son ku sani wannan kudin d kuka tara mana a nan ya taimaka mana sosai.. Mungode... "yana kaiwa nan ya juya bai kara tsayawa ya kalli shock dake kwance kan faces dinsu ba ya shiga mota suka tafi, Mai unguwa kam Kasa magana yayi, duk mutanen wajen kasa magana sukayi Don abinda basu taba tunani ba shi ya faru, "Ashe da akwai masu tuna baya har yanzun?.. "inji wani daga cikinsu, "Allah Mai iko... Amma da akwai alaman tambaya.. Wane irin aiki mutum zaiyi ya samu irin wannan kudin na gina limitless company da kuma irin waccan motar da MA wasu kaddarori cikin shekara guda da rabi? "inji wani kuma dake zaune cikinsu,. "Allah dai ya kyauta.. Wallahi lokacin da suka zo nan har kasa bacci nayi saboda tunanin su... Duk Wanda zai gansu sai yaji tausayin su.. Matasa da ilimi amma babu aikinyi... "wani yayi adding, "AI da ganin wannan kudin ba na Allah bane... Shekara daya da rabi ko saving din kirki baka samu indai ba wani makeken aiki ka samu ba.. Amna ace Wanda yake neman abinda zaici da iyalanshi ya samu kudi haka cikin shekara da rabi da akwai matsala.. Allah dai ya shirya mana zuria.. "inji wani kuma daban, "mutane kuna da matsala... Bakaji yace Mai saa yayiwa aiki ba?.. "wani ya hantareshi, tsoki wannan mutumin yaja yace "wane irin aiki zaiyi ya samu such money... Wai kun taba ganin limitless company kuwa?.. Wallahi ko a 20 millions yayi kadan kuma ace Wanda yakr da wannan wajen aiki yayi na shekara daya da rabi ya samu wannan kudin... gaskiya dayace.. Daga kinta sai bata..matasan mu yanzu sai adua kawai... Yanzu zaka ga dankareriyar mota amma daka duba Dan yaro ne ciki...motar da Kai da ke shekara ashirin kana aiki baka samu ba saj kaji su basu fi shekara biyu ba sun saya.. Allah dai ya shirya mana zuria... "mutumin ya fad'a, Mai Unguwa dai shuru yayi yana sauraron su, kawai yana tunanin kudin da aka bada, "yanzu dai da kake cewa kudinshi na da alaman tambaya baka rabawa damu kenan... "wani ya tambayi Wanda yayi magana' baki magidancin mutumin ya tabe sannan yace "kadai San ba da wannan kudin ba dogara ba.. "ya amsa mashi atakaice, safwab kam ya zama group of discussion na wannan majalisa, wasu suna ganin it's possible to be a billionaire in one and half year while wasu suna ganin it's not possible sai dai in wani mugun abu kake yi. Safwan relaxing yayi yana hawaye, yaga gajen hakurinsu, sannan yana bakincikin da vengeance bai bari ya tuna da wayanda suka taimaka masu when they were stranded, kawai all he thinks was people da suka ki taimaka masu "let's look the opposite way... "yafada cikin sanyimurya hawaye na fita daga idonshi. Wajen sallah ishai safwan ne ya fito daga wanka daure da towel, afra ba kwance cikin sexy nighty, ta gyara gashin kanta sai sheki kawai yake, kallonta yayi ya fara zare towel disnhi, da sauri ta rufe face dinta Tana cewa "baby pls stop... In ina on... "tafad'a Tana dariya with her two eyes closed, bai saurareta ba ya wurgar da towel din ya hau kan expensive Italian bed that can change someone's life for good, jawota yayi yace "meke damunki... "ya tambayeta yana kissing wuyanta "am menstruating... "ta fad'a ahanakli, dagawa yayi ya kalleta " by mestruration kina nufin kina Monthly period?.. "ya tanbayeta yana kallonta from head to toe, "eh... Ya lokacin shine... "tafad'a calmly, "lokacin uban Meye?... Watan mu nawa da aure?.. "ya tambayeta yana mikewa daga kan gadon, "wata uku... "towel dinshi ya dauka ya daura sannan yace "so wata uku bai isa ki samu ciki ba?.. Hope you're not doing planning against my wish.. "ya tanbayeta tare da kafata da ido bai ko kiftawa he's reading and seeing her mind, "aa.. Wallahi ban yi... " "then why har yanzu shuru?.. Kinsan yanda nakeson yara kuwa?.. So nake a chakamin compound da yara... I don't mind being the man with the highest number of children in the world.. Duk aikin da nake har yanzu baki da ciki... Gaskiya am getting another wife... "tafada yana daura towel dinshi face dinshi babu walwala, da sauri afra ta mike zaune ta fara kuka Tana cewa "haba baby... Daga aure wata uku Don babu ciki sai ka karomin kishiya?..."tafad'a cikin kuka, kallon haushi safwan yayi mata yace "you're lucky har kikayi wata uku... I wanted to marry 4 wives the same day... Don haka kima shirya... "bai k'arasa ba tace "daman I know you don't love me.. Don ka ga ba amra bace... If amra ce bakayi mata haka... "ta fad'a cikin matsanacin kuka, "pls stop bringing amra into any of this family issues.. She's no more kuma in kina maganar ta it disturbs me... Mata hudu nakeson yi... Banga wnada zai hanani ba.. Ko waccan yar iskar bar min gida zatayi in kawo Mai amfani since she's useless.. Don haka Kima kwantar da hankalinki..."ya daka mata tsawa, kara volume din kukanta tayi tace "wallahi ni ban iya zama da kishiya.. As classy as I am in dinga sharing mijina da wata.. Ban iyawa... Kuma kace dole zakayi gidanmu zan tafi..."bata k'arasa ba ya kauce daga inda yake tsaye ya nuna mata hanya tare dacewaa "you're always free to... Ban hanaki wallahi..bari MA ki gani... "yafada yana barin dakin, closet ya nufa ya dauki boxers ya saka sannan ya dauki jallabiya ya saka ya kalli afra dake faman rusa ihu yace "am not sleeping here tonight... "bai jira amsarta ba ya fice daga dakin. Afra mikewa tayi ta dinga tsalle Tana ihu kaman an doketa. Yana fita sai ya kama hanyar part dinshi, gidan tamkar rana saboda haske, part din baraka ya kalla yaga the lights are on "ko wannan mayyar ta tafi gida?" yafada yana kama hanyar part dinta, bakin window ya k'arasa yaga the curtains are close amma da akwai inda yake ganin falonta da kyau, sau daya ya shiga falonta tunda tazo gidan, the first night daya shiga yaga ta kulle bed room dinta, Bai Kara shiga ba, yana cikin lekawa yaga ta fito zuwa falo rike da cup a hannunta, yana kallo yaga ta dauki remote ta kunna kallo, "let this door be open... "shine abinda yafada cikin ranshi while walking slowing to the door, yana tabawa yaji it's locked, da sauri ya koma bakin window yace "ke Dan uwarki upen the door kafin I decent on you... "ya daka mata tsawa, baraka najin yayi magana tayi saurin mikewa ta kama hanyar bed room "wallahi baraka or what ever you are called Ranki zai baci.. Nan gidan ubanki ne da zaki dinga kulle kofa?.. If you want to lock door kije ki kulle na gjdan ubanki... Ba nawa ba.. Now come back and open the door... "yafada sounding so commanding and authoritative Baraka bata tsaya wasting of time ba ta shige bed room dinta, cikin zafin Nama ya juya ya zagaya ta wajen windows yana kallon.ta inda ta shiga, dayan bayan daya ya dinga zagaya windows din kaman wani predator har yagan Wanda tashiga, wani irin naushi ya sakarwa window Wanda yasa baraka firgita sosai, "open the door.. In ba haka ba zan sa a cire duk doors dake part din nan... Har windows zansa a cire.. I gave you till the count of three... "yafada sounding so super duper tensed, baraka mikewa tayi ta kashe wutan dakin yanda bazai ganta ba, hada kai da window din yayi yana saki ajiyan zuciya "sister Meye laifina zaki dinga yimin haka... Nifa mijinki ne... Kinsan da akwia alhakina kanki... Ni babu abinda zanyi maki... I want nothing from you... Just open the door... "yafada cikin sanyimurya amma deep down he's thinking how to deal with her, banza tayi dashi, "Kefa kanwata ce... Ko ba komai I have the respect of an elder brother wajenki... Dan Allah me nayi maki... The last time I checked I didn't force you to marry me... Then why kike behaving haka.. In auren ne bakiso open the door zan saukake maki... "ya fad'a trying to be calm but he's dying inside, babu macen da tayi mashi irin wannan abun, one thing he noticed is suna da taurin Kai, he remembered how he battled with aisha before he kills her, "I wonder where they inherited taurin Kai... Kilan their stupid father.... "ya fad'a cikin ranshi, "baby pls mana... "ya rada mata kaman suna tare, "go away... "shine abinda yaji baraka ta fad'a, dukan window yayi da karfi kaman zai cireta yace "don't tell. Me to go away in my own fucking house... Wallahi baraka remain inside for the rest of your life.. Don ina kyaleki ne... Shiaysa kika rainani...wallahi ko a gaban Inna ne sai na ballaki.. The battle line have Just be drawn... "yafada yana barin wajen, yanda yake tafiya ko Mai gadi ya San da akwai problem, part dinshi ya shiga ya kwanta kan kujera, ajiyan zuxiya ya saki tare dacewa "She's not even worth it... "yafada yana saki tsoki, wayarshi ya dauka yana binciko number mufida, bayan ya ganota yayi dailing amma bai shiga, sakewa yayi bai shiga, wata layi ya kirata dashi yaji ya shiga "shegiya she blocked me... "ya fad'a yana sauraron ayi picking, sallama tayi bai amsa ba yace "mufida I want yo discuss something very important with you... "bata bari taji abunda yake cewa bat tace "who? " "keep quite and listen to me... It's limitless... Nasan i hurt you..shiaysa nake binki to make it up to you despite ke kika saida kanki gareni..." "ka bar... "ta katseshi "keep shut and listen to me... I what to make it up to because i Feel guilty kan abinda nayi maki... In kuma kin yafemin from the bottom of your heart shikenan... "da sauri tace " I forgive you... You don't need To make anything up to me... Na yafe maka... "tafad'a calmly, "so mean bazaki aurenj ba?..i promise daga yau ban kara damunki... I will work with what ever you say..."ya fad'a in a hurry kaman he have no time "I forgive I said.. I can't marry you... "ta amsa mashi atakaice, "OK.. Fine... Good bye... "yafada, bai jira amsarta ba ya kashe phone dinshi, (note it's a novel, don't think you will sell yourself to a man and expect him ya dawo yana baka hakuri ko yace zai aureka.. It's rare, most masu kudin nan when sun gama using dinka ko kallon inda kake basuyi balle ayi maganar aure ko wani abu so beware kar kuce in yarda nasan he will get back to me.. You're deceiving yourself. ) ajiye phone din yayi yana tunanin nana "it's your turn... "yafada yana mikewa, kwanciya yayi rungume da pillow, babu abinda yake tunani sai. If afra na da problem that yanzu wata uku bata samu ciki ba, ko kadan he don't know something is wrong with him, because rabia was impregnated by him so he knows he's healthy. Wacegari wajen karfe hudu ya shiga mota sannan ya bawa driver address din gidansu Nana. Thanks51❤💜💙💚🧡 Sirrin wasu gayun ❤💙💜💚🧡💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣1⃣ Karfe biyu nana ta dawo daga school kasancewan babu lectures da yawa,  aikin gida tayi as usual tayiwa kanwarta wanka suka fita zuwa neighboring house, suna chan har wajen karfe hudu suka dawo gida,  she was having an unusual feeling Wanda batasan ko na Meye ba,  kawai haka nan sai taji gabanta na faduwa, bayan tayi sallah ta fito cikin doguwar riga,  ta zauna kusa da mahaifiyar ta looking dull, "mama wallahi gabana faduwa yake... I don't know why.. "tafad'a hannunta kan chest dinta, Kallonta mum dinta tayi tace "fargaba kuma? " "eh mama.. Gabana na faduwa sosai..."ta amsa mata cikin sanyimurya, "tou ki yawaita Inna lillahi waina ilaihi rajiun... "mahaifiyar ta ta amsa mata,  idanuwanta ta lumshe ta fara maimaita Inna lillahi waina ilaihi rajiun,  while she was repeating it her her hand is on her chest.  Sai wajen biyar suka isa unguwar, Safwan fitowa yayi cikin gizna dake jikinshi Wanda dinkinshi ya amshi jikinshi sosai,  wajen wani babban mutum dake zaune kofar gidanshi, durkusawa yayi ya gaisheshi sannan yace "Dan Allah gidan malam isa nake nema... "ya fad'a so calm.shuru mutumin for a moment trying to think which of the isa he's looking for,  "isa kawai yake?" mutumin ya tambayeshi "eh... Yana da yara maza uku sai mata  biyu,  sunan yarshi Nana Tana karatu a jamiar bayero university... " "oh... Naganeshi... Zaka Mike wannan santan zuwa kasa.. Zakaga karamin gida daga daman ka,..gidan shine karshe kan layin nan.. Nan ne... Ko kuma in ka Dan mike ka tambayi isa gwanati..."as he was giving the description safwan was busy looking into he's head, already yaga wanna gidan, "nagode... Allah ya biya.."yafada yana mikewa daga inda yake,  wajen motarshi ya nufa ya dauki phone dinshi ya saka a aljihunshi ya fadawa driver yayi good parking sannan ya gangara zuwa inda aka fad'a mashi or ince inda ya gani,,  duk inda ya wuce sai an kalleshi sabida duk Wanda ya ganshi yasan ba nan yake ba hes a visitor, ko kadan bai kyamaci komai na wurin ba because nan yafi nasu kyau sosai before the change of life,  cikin Unguwar ya shiga sosai har kofar gjdan su Nana,  yaro ya kira ya turashi cikin gidan Wai ya kira mashi Nana,  ko kadan bai tunanin abinda zai biyo baya tunda ya Wulakanta mata rayuwa,  he thinks money is everything,  yasan she might feels bad but he will apologize,  he won't force her but at least he will ask for her forgiveness,  he's thinking bata fadawa iyayenta ba kaman yanda mufida bata fadawa iyayenta ba,  he knows lot of girls don't say such thing,  ajiyan zuciya  ya saki yana tuna yanda yayi mata,  yasan bai taba yiwa kowa irin abinda yayi mata ba,  he scattered her badly and he knows it, sannan he knows da wuya ma ta amince. Nana da ta rike Inna lillahi waina ilaihi rajiun Tana kwance Tana bakinta na motsi taji anyi sallama,  mahaifiyarta ta amsa sannan yaron yace "ance ana kiran Nana..."inji yaron,  da sauri nana dake kwance tace. "ji kace bata nan... "ta ansa atakaice,  bata ko tambayi kowaye ba, Sam bata da wani special someone especially namiji sai ubanta,  before kafin ta samu problem Tana zance da samari amna yanzu ko kadan  bata fita,  mahaifiyarta  Tayi tayi har ta gaji,  kullum nuna mata take nor matter what she will still have to settle down,  amma sai tace bata iya aure, yaron da aka aiko zai juya ya fita mamanta tace "je kace waye?.. "ta fadawa yaron,  Nana ji tayi ranta ya baci, "mama ko MA waye nifa ban zuwa... "tafad'a atakaice,  "aa.. Bakonka annabinka... Laifin wani baya shafan wani... " inji mamanta "nidai ban zuwa... "ta amsa atakaice,  yaron fita yayi wajen safwan yace "ance waye..." "kawai je kace bakone.. Ba dadewa zatayi ba... Bazan bata mata lokaci ba... "ya amsawa yaron,  komawa ciki yayi ya fadi exactly abinda aka fad'a mashi amma kiri kiri Nana tace bata zuwa,  this days batawa mamanta gardama sai saboda such issues,  "kai. Je ka fad'a mashi Nana bata nan.. Tayi tafiya kuma baa San ranar dawowanta ba.."tafadawa yaron out of anger,  yaron komawa yayi ya fadawa safwaj abinda akace,  shuru yayi for a moment yace "Tana nan ciki kou?. "ya tambayi yaron,  eh yaron ya amsa mashi, "Dan Allah ka koma kayi min sallama da mahaifinta.. "ya fadawa yaron,  komawa ciki yayi yace ana sallama da mahaifin Nana,  aikam cikinfushi Nana ta tashi Tana cewa "wai waye wannan da baisan simple statement ba.."tafad'a cikin fushi,  safwan dake tsaye waje can hear her very clear, murmushi ya saki yan sadda kai kasa tare da hannunshi biyu cikin aljihunshi, "kije kiga ko waye... "mahaifiyar ta tafad'a cikkn command, da sauri Nana ta shiga ciki ta dauki long hijab ta saka ta kama hanyar waje,  yanda  take tafiya kasan she's so furious kuma da niyya rashin mutunci tafita,  safwa dake tsaye with he's head down yaji different foot Alaman ba yaron bane,  murmushi ya saki bai daga kai ba,  cikin fushi Nana ta fita bata ko saka kafarta waje ba ta leka ba sallama tace "malam wai ya akayine... Kazo ance bata nan kuma kace a kira mahaifin ta,... Now gani how may I help you.. "tafada Tana kallon sajenshi dake kwance, bata GA face dinshi ba amma he's perfume says a lot,  safwan kam jin voice dinta yasa yaji tsigan jikinshi ba tashi,  yasan looking at her might make him as hard as rock,  ahankali ya daga kai yace "sorry am disturbing you... "yafada yana juyawa gareta,  AI tunda taji voice dinshi ta zaro idanuwa kaman zasu fito waje,  AI bata GA tashin hankali. Ba sai da wannan monster din ya zuba idanuwanshi cikkn nata,  jikinta ne ya fara rawa ta dora hannu bisa kai ta saki wanj irin ihu Wanda yasa mahaifiyar ta dake zaune compound mikewa da sauri Tana salati, safwan MA ja baya yayi yana waige waige,  lungun babu mutane amma ihun data saki sau daya yasa mata lekowa daga gidajen su,  mahaifiyar Nana na zuwa taga Nana tsaye so traumatized,  nuna safwan tayi jikinta na rawa Tana cewa "mama.. Shine... Shine... Mama.. Shine... "tafada kawai sai tayi baya ta fadi sumamma,  mahaifiyar riketa tayi tana lekawa,  ido hudu sukayi da safwan dake jin wani irin fargaba,  matan neighbors duk kawunansu waje suna kallon abinda ke faruwa,  basu San abinda ya samu Nana ba amma hee actions says a lot, salati mahaifiyar Nana Dingayi tana ihun a taimaka mata,  mata biyu suka fito daga gidansu suka shiga gidansu Nana suka tayata kama Nana suka maida ta cikin gida.  Safwan rasa imda zai saka kanshi yayi saboda tashin hankali,  nothing hurts more than the eyes on him,  he feels so humiliated and embarrassed sai kuma tausayin Nana,  he never knew he destroy her this much,  mahaifiyar Nana kuka ta dingayi Tana zubawa Nana ruwa,  Ko kadan bata bi ta kan safwan ba balle tace zatayi mashi magana,  tasan kuma in tayi mashi magana is equal to tonawa yarta asiri kowa zaiji abinda ya faru, ahankali safwan ya juya yafara takawa Don komawa wajen motarshi,  ji yake kaman ya bace saboda yanda suke magana ana nunashi ana  nuna gidansu Nana,  he feels so ashamed,  "na duniya MA kenan... "yafada yana takawa kanshi kasa while idanuwanshi cike da kwalla. hannu yasa ya goge Wanda ya gangaro mashi,  kawia he's thinking of her mother and dad,  yaga the look on her mother's eyes,  look of fear, he cant believe he's causing so Much pain to people,. "me... "yafada cikin zuciyar shi yana nuna kanshi,  he can't believe ya sa mutane da dama kuka,  yasan yasha Allah yaisa ba kadan ba,  shi da before abu ko nashi ne yaga zai zama rigima yana iya bar maka Don gudun rigima,  duk cikinsu he's the gentle one among them,  sai usman, habib is the most stubborn of all of them,  shine da kafiya da rashin tsoro amma sai ya kasance shine ya zama sanadiyar bakin cikkn wasu,  yana tafiya yana kuka, sai goge hawaye yake kanshi kasa,  shine ya yasan Allah yaisar Wanda aka zalunta bai taba faduwa kasa banza,  he's just thinking what happened after Nana ta dawo gida da ciwon da yaji mata both sides,  yana tunanin she couldn't hold on to the pain a lone that dole ta fadawa iyayenta, muryarta yaji Tana shine, he remembered yanda take fixgar gashin kanta anytime he's sleeping with her,  bakin motar shi ya isa ya tsaya yana kallon kanshi from side to side,  "this isn't me... "yafada cikin hawaye,  "Sam. Bani bane...me sukayi min... "yafada yana bude mota,  kawai yana tuna yanda ya dinga ratsa Nana with all he's strength, yanda jini ya dinga fita daga jikinta,  yanda everyday kaman sabo but he never give a breathing space,  "kai she won't forgive me... "shine abinda ya fad'a cikkn kuka,  driver kallon  shi yayi ta madubi yaga he's crying, "alhaji kome yayi zafi... Maganinta Allah... Jiya naga kana kuka yau MA haka.. Dan Allah ka rage damuwa..."driver ya fad'a cikin girmamawa,  safwan kallonshi yayi yace "dole in shiga damuwa... Rayuwa bata da komai ciki sai balai da bakinciki... Ka bar ganin ina yawo cikin expensive things.. Am doomed.. "yafada yana kuka,  Dan girgiza kai driver yayi yace "alhaji rayuwar ja abun shaawa ne GA duk wani matashi Mai shekarunka.. Kowa MA zaiyi sha'awar rayuwar irin taka..  "driver ya fad'a while driving "aa.. Nikuma zan bada komai Don in koma yanda nakr da... Lokacin fa bani da alhakin kowa kaina.. Lokacin da ina na kwarai... Lokacin da..."sai Kuma yayi yayi shuru Don yasan he might say something out of way now kuma it means instant death,  driver zai bude baki yayi magana yace "shut up and do your work... "ya daka mashi tsawa kaman he's not the one crying just minutes back, "ka kaini Mai dala interprises... "ya fad'a yana relaxing,  Nana kam sai da Tasha ruwa ta bude ido Tana matse legs dinta sosai tare dacewa "Dan Allah ku fad'a mashi kar.... "da sauri mahaifiyar ta rike mata baki saboda wayanda suke zaune wajen, tasan in tayi magana Tana iya fadin abinda zai tona asiri, "tashi ki shiga ciki... "mahaifiyar ta ta daka mata tsawa,  Nana zuru2 tayi Tana kallon faces din matan dake tsaye kanta,  hannunta kan gabanta idanuwanta duk waje saboda taga tashin hankali, "wai me ya sameki?.. Wani Abu yayi maki?.. "wata mata ta tambayi Nana,  wani irin kallon mahaifiyar ta watsa mata yasa Nana dake kokarin bude baki tayi magana tayi saurin mikewa ta shige dakinta gabanta na faduwa sosai, "haka aljanu ke damunta kwanan nan... Wasu lokacin suna taso mata... "mahaifiyar ta tafad'a  masu Don rufawa yarta asiri,  "Anya... Kaman wannan saurayin yayi mata wani abu... "inji wata, murmushi mahaifiyar Nana tayi amma deep down she's dying su bar gidan "abuwa me kike tunanin yayi mata?.. Ina fad'a maki matsalar yata kina wani magana daban....fadamin abinda yayi mata Don ni bani da masaniya... "mahaifiyar Nana ta fadi Tana gyara tsayuwarta, "Allah ya baki hakiri.. Kar ki fassarani... "matar ta fada Tana barin gidan,  sauran MA binta sukayi,  da sauri mahaifiyar Nana tashiga dakin Nana,  Nana na zaune hannunta kan bakinta kar aki kukan da take, idanuwanta duk waje,  hannunta gam kan gabanta,  "mama.. Na shiga.. Uku... Shikenan...mutuwa zanyi..."tafad'a idanuwanta waje Tana sakin bakinta tare da kukan da yake makoshinta,  "wannan shine Wannan?.." ta tambayeta, da sauri nana ta daga mata kai Tana kuka,  "ki saki nan wajen mana... " mahaifiyar ta tafad'a hawaye na taruwa idonta, "mama zafi yake Mani... "Nana ta fada mata,  hannunta mahaifiyar ta ta rike ta sauke daga gabanta tare daCewa "Nana... "da sauri Nana tace "mama saceni zaiyi kou... Me ya kawoshi gidan mu... Mama na shiga uku... "tafad'a cikin matsanacin kuka, ahankali ta dora hannu a bakinta tanacewa "babu abinda zaiyi maki... Bai isa ya kara cutar dake ba insha Allah....." "mama tsoron shi nakeji... Wallahi mama mugune.. Yana iya zuwa nan gidan da dare ya dauke ni baku sani ba.. Dan Allah in tafi kauye.... " tafad'a cikin tashi hankali idanuwanta waje sai kuka take,  sallamar mahaifin ta taji tayi saurin fita ta rikeshi gam Tana kuka,  mahaifiyar ta tafito da hawaye face dinta Tana gogewa, kallonsu ya tsaya yayi, tambayan abinda ke faruwa yayi mahaifiyarta ta fada mashi, he can't believe he's ears, "lalllai...abun ya zama zagi kenan.. He have the right to step into the area... Gaskiya yaci saa ban nan..."da sauri Nana tace "zai dawo ai... Mugune.. Bai da hakuri... "tafada Tana rike dashi gam kaman he's her life line.  Da kyar aka Shawo kan Nana ta zauna kan babu abinda zai sameta amma data shjga dakinta kaman she's seeing him,  hannunta rike da gabanta wai yana mata zafi,  wannan kawai she remembers all the pain and it rushed back in an instant. Ana kiran magrub suka isa wajen Mai dala, usman na zaune cikin mutane dayake wajenshi ya zama wajen majalisan manyan mutane dayake shi yafi safwab shiga mutane,  yana ganin motar safwan ya Mike ya nufi motar shi,  bayan mota ya bude ya shiga yaga safwan sharkaf da hawaye,  kallon mamaki yayi Mashi yana cewa "what happened.. " usman ya tambayeshi,  idanuwa Safwan ya daga ya kalli driver, usman kallon driver yayi yace ya fita,  da sauri ya fita,  safwan ya fashe da kuka sosai yana cwwa "an cuce mu... An gama da rayuwar mu... An cinye mana imaninmu..."safwan ya fad'a cikin hawaye,  "hmmm...me ya faru... "ya tambayeshi,  cikin kuka safwan yace "wallahi bana jin dadin rayuwata ko kadan... Na cuce mutane da yawa... "Nan ya bashi labarin Nana, yacigaba dacewa " how can someone in he's right senses do that... Sun kashe mana rayuwa... Look at us.. We don't even gave time for each other anymore... "ya fad'a cikin matsanacin kuka,  shuru usman yayi yana kallon wicked and dangerous safwan,  "stop crying.. It's a bit late for us.. Kawai mu mori rayuwar mu kafin lokacin mu yayi... Ni bana tausayawa yanmatan nan... Duk yarinyar danayi muamala daita babu wacce ba kudi ta zaba ba,  duk son kudin ya kaisu Don haka stop disturbing your self kansu... "usman ya fad'a babu tausayi,  kuka safwan ya dingayi yana cewa "blood money... Kai how comes... Why us... Why.. Why... Wacce rayuwa ce wannan..." "yanzu no going back... "usman ya fad'a yana dafa shoulder din safwan.  Safwan bai bar wurin ba sai wajen karfe takwas, yana kuka usman na rarrashinshi. Yana zuwa gida ya tsaya compound dinshi yana kallon gidan, komai baiyi mashi dadi, he hates everything,  he can't believe shine nan,  at times yana jin haushin irin rayuwar shi amma it doesn't last long,  it comes and go,  baisan exactly what's wrong with him ba. Duk daren bai samu bacci ba,  he's reflecting on he's life Itama nana dakin iyayenta ta kwana Don ihu ta dingayi cikin dare kuma hannunta kan private part dinta da ance ta cire sai tace zafi take mata. The following day safwan yayi deciding ya nemi office din mahaifin Nana ya bashi hakuri tunda ita Nana bata boye masu ba,  ya zama dole ya nemi yafiyarsu so tbat ya samu daman ganin Nana again Don yasan ko ya aika she won't come out ever again,  yana fitowa afra ta taho da gudu duk idanuwanta kumbure saboda kuka,  baraka na tsaye bakin window Tana kallonsu,  fadawa afra tayi jikinshi ta rungume shi Tana she miss him, shima hugging dinta yayi tare da kissing dinta, "me nayi... "ta tambayeshi Tana kuka, "nothing... Am busy ne... Kiyi hakuri.. Kuma ki sani ko na shigo baki Da amfani... "yafada yana kashe mata ido daya, "I miss you... " tafad'a Tana rungume dashi sosai, Dan tureta yayi yanacew "baby I have a commitment..."yafada yana janyewa daga gareta, goodbye tayi mashi ya shige mota, still Unguwar su Nana ya fadawa driver yaje, yana zuwa ya nemi wani matashi ya kirashi gefe yace mashi ya bashi takaitaccen tarihin gidansu Nana kan kudi naira dubu hamsin, babu wasting of time matashin ya fad'a mashi daga biri har wutsiya har da inda baban Nana ke aiki, godiya safwan yayi mashi ya mika mashi 50k cash. Cikin mota ya koma ya fadawa driver inda zai kaishi. Abunka da kauye tun little habib bai kai koina ba maneman auren Fatima suka fara hallara, dukda Tana goyo hakan bai hanasu nuna interest dinsu ba, mamanmu kam bata ce komai ba saboda ko dama fatima bata basu, babu Wanda zai ganta ya yarda ta taba aire balle ace ta haihu, she look as young as ever. Yanzu da little habib ya fara wayau mamanmu ta kirata kan if tanason tayi aure tayi ita zata kula da habib, kuka ta farayi Tana cewa ita bata kara aure, "ba sai Kinyi kuka ba... Banason in shiga hakkinki shiyasa nayi maki magana...ki bar kuka.."mamanmu ta fad'a mata, "mamanmu.. Ban kara aure in ba yaya ba... In kuma bai da rai haka zan zauna Bazan yi aure ba... "tafad'a sounding so childish, "aa Zara... Bazakice haka ba... In Allah yasa Kinyi yaye shi kiyi aurenki..."mamanmu ta fad'a mata, "aa nidai banyi... "ta amsa mata kawai kuma she's serious. "Allah yayi maki albarka... Allah ya dawo mana da modibbo indai yana raye... In kuma bai raye Allah ya jikanshi... "Mamanmu tafad'a voice dinta na rawa, "Ameen... "Fatima ta amsa mata tana mikewa. Yau Dr ya fadawa rabia ta shirya da yara zai fita dasu, wajen karfe biyar na yamma ta shirya cikin doguwar riga Mai tsada yara aka shirya su cikin kaya masu kyau. 5:30 Dr yazo ciki big family car ya kwacesu har da masu kula da yaran, gaba rabia ta zauna kaman matarshi. Clinton ya kaisu yayi spoiling dinsu with kayan dadi, yaran kam babu abinda suka ci sai hayaniya, duk Wanda zai gan yaran nan sai yayi magana, wasu ma sai sun tsaya sun daukesu picture saboda haduwa yaran,. Bayan Dr ya ajiyesu rabia tazo fita ya rike mata hannu Ya maidota ciki mota, kura mata ido yyi har taji kunya na kamata, "yau Kinyi kyau da yawa my Lil sis... "ya fad'a idanuwanshi kanta, murmushi ta saki tace "yaya nagode.. "tafada voice dinta na rawa saboda yanda hannunshi ke rike da nata, "sister nayi maki karya... " "karya name kuma... Ni ko ma maye na yafe.."tafad'a mashi calmly, "aa you have to know... "ya fad'a mata, shuru tayi bata ce komai ba "kinsan I told you ban da aure... Well am lying... Ina da aure da yara biyu..."idanuwa rabia ta zaro har da rufe baki da free hand dinta, "you mean... Kana da aure?..and you have all this time for us?.. "ta fad'a mashi sounding so surprised, dariya yayi yace "ba cikin time dinsu nake baku ba... Cikin time din aiki bake baku.. So. Ban shiga hakkinsu ba... So relax... "ya fad'a mata. Haka dai suka sha hira sosai sannan ya amma rabia was still surprise da irin halin dr, Don yanda yake kula dasu tamkar bashi da wasu commitment. Gida ta koma Tana jin wani irin, batasan abijda take ji ba, but to me it look like jealousy. Thanks52💚💛💙❤ Sirrin wasu gayun 💙💛💚🧡💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣2⃣ Rabia bata taba jin abinda take ji ba, kawai she's thinking da akwai macen that is lucky to be in Dr arms, she have spend much time tare da safwan to know how a woman feels when you're together with a romantic and someone you think you love, lokacin ta fara jin son safwan kafin maganar ciki yazo, she loves he's arms, he's rudeness when making love da, hes cute face, but yau babu Wanda zata so taga yana kukan jini kaman shi, she will want him to be hanged in a market place da mutane cike suna kallon shi, juyawa tayI ta rungumi pillow tana tunawa da doctor "wasu mata suna da sa'ar miji...hope you value him for he's an angel in human form... "tafad'a hawaye na cikowa idanuwanta, sake juyawa tayi tare da saurin goge face dinta tana cewa "what's wrong with me..." ta fad'a tana mikewa zaune, ajiyan zuciya ta saki tare da cewa "am. Giving myself hope... Ina ni ina shi?.. Someone with 4 bastards children will never be with such classy person... Ni bani da such hope yanzu... In short bani da hope din komai yanzu... "tafad'a tana kokarin kuka Sai tayi saurin cewa "Bazan ci amanarka ba... Kace hawayena amanace Dr... Bazan taba cin amanarka ba... "tafad'a tana girgiza legs cikin damuwa, hearing the doctor is married ya saka ta cikin damuwa sosai, her heart is boiling, "safwan.. Hawayenka bazai taba yin karshe ba har sai ka bar duniya... You will never know peace... Peace saj dai ka gani a wani waje.. Duk Wanda ya rabeka MA ba zzai San kwanciyar hankali ba... Allah yaisa tsakanina da kai..."tafad'a trying so hard not to cry, sai girgiza kafa kawai take, for the First time in a while batayi bacci ba har garin Allah ya waye, babu abinda take sai kwacewa safwan albarka, she cursed him like she never did before, tasan inda bata da yara Dr na iya aurenta, ni kuma nace in da safwan baiyi maki. Ciki ba you won't even meet doctor in the first place, komai na rayuwa.da akwai purpose na faduwar ta. Habib is still trying so hard ya maido Memory dinshi amma babu abinda yake tunawa kawai shine sunayen mutane da kuma fuskoki wayanda bai San sunansu ba, the only thing he prays for is Allah ya bashi ikon tunawa sa sunan Unguwar su ko garinsu, hakan will help him, amma ko kadan bai tunawa da sunan garinsu, haka nan yana tunanin he's not from a wealthy family Don in da he's from a wealthy family bazaa barshi yana yawo da hauka babu kula ba, tunda aka fad'a mashi he was mad kafin ya samu accident ya San shi duk inda ya fito ba masu arziki bane, kallon office dinshi yayi yana jin sanyin AC na ratsashi, kallon gashin dake kwance a hannunshi yayi yana imaganinig what it will feel to be home with he's family, kawai yana son ya gane su ko zai iya taimaka masu tinda he's capable, farkon daya GA alert din albashin shi sai da ya saki kwalla Wanda baj San na Meye ba, there's something a zuciyarshi amma bai San exactly abun ba, wani lokacin sai yaji kaman ya dinga kuka from dawn till midnight, at times sai yaji kaman ana binshi, "rabbi give me my life back... Ya Allah... "shine abinda yafada sannan mikewa daga kwaciyar dayake, sanye yake cikin boxer da singlet, har lokacin yana gidan alhaji bello, bathroom ya shiga ya fito da alwallah. Staff room din wani college da aka fadawa safwan mahaifin Nana ke aiki safwa yaje, yana shiga cikin college din ya tambayi sunan malamin da yake nema, bayan an rakashi staff room din da sallama ya shiga duk amsawa sukayi har da mahaifin Nana dake aiki, Suna hada ido safwan ta gane he's her father, "Dan Allah malam isa nake nema... "yafada kaman bai San he's the one ba, kallonshi mahaifin Nana yayi yace "Nine malam isa... How may j Help you... "ya tambayi safwan, karasawa desk dinshi safwan yayi ya mika mashi hannu suka gaisa sannan safwan yace "Dan Allah Inason ganinka waje ko da minti biyu ne... "safwan ya fad'a cikin sanyimurya, file dake gabanshi ya rufe ya Mike safwan yayi saurin fita gabanshi na dukan uku uku, jikin mota safwan suka tsaya safwan ya sadda kai kasa ya fara cewa "yafiya nazo nema wajenka.... "ya fada voice dinshi na rawa, kallon mamaki malam isa yayi mashi from head to toe yace "ikon Allah.. Yafiyata kuma?.. Nikam me ya hadani da kai?.. Kodai kana cikin old student din makarantar nan... "yafada cikin limana, kai safwan ya girgiza mashi yace "ko daya... Kawai na zalunci yarka ne... Shine na zo... Neman yafiya... " bai k'arasa ba malam isa ya kalleshi from head to toe, kallon da bai fassaruwa, "kaine?.. "shine abinda malam isa ya fad'a cikin wani irin murya da baiyi kaman da nashi ba, da sauri safwan yace "Dan Allah ka rufamin asiri ka rufawa yarka asiri.. Pls don't talk loud..."safwan ya fad'a cikin cracking voice, kallonshi malam isa yya from head to toe yana tunanin abinda zaiyi mashi yaji dadi, kawai sai ya daukeshi da Mari har sau biyu wnada yasa student dake wucewa tsayawa Don suyi kallo, juyawa malam isa yayi a fusace yana cewa "wallahi yau hukuma zata rabamu.... Wallahi sai na dau mataki kanka koda kuwa Kafi Dangote kudi.. ..wallai Bazan yarda da kai ba... "malam isa ya fada kaman sabon shiga mahaukaci yana tafiya, da sauri safwan dake rike da cheeks disnhi da aka mara ya bishi yana cewaa "kayi hakuri dan Allah... Wallahi ba halina bane. .rayuwace ta maidani haka... Saida min ita akayi... Million biyu na biya... Dan Allah kar ka kai karata Don tozarta Nana zakayi... Kayi min duk hukuncin daya dace dani... A haife ka haifeni...ka hukunta ni kaman kana hukunta danka... Amma Dan Allah ban da hukuma... "safwan ya fad'a yana biye da malam isa hawaye na fita daga idanuwanshi, dukda malam isa is at the peak of anger sai da yaji maganar safwan ta shigeshi, a fusace ya juyo yace "dan dana haifa bazai aikata abinda ka aikata ba... "malam isa ya fad'a cikin fushi sosai idanuwanshi kaman garwashi, da sauri safwan yace "Nima inda mahaifina nada rai zaiyi wanna shedan kaina... Zaice Bazan iya aikata hakan ba... Yanayin rayuwa ce ta sauya ni..."yafada cikin matsanacin kuka har lokacin yana dafe da cheeks dinshi, "wane irin mutum ne zai lalata mace gaba da baya..."malam isa yafada hawaye na taruwa idanuwanshi, da sauri safwan yace "dabba... Dabba ne kawai zai aikata hakan... Ka yafeni... Miliyan biyu na biya aka kawota.... Nobody will apologize upon paying two millions...kowa MA will say she deserves what she gets... Amma nabiyo neman yafiyarku...ka dauke ni a matsayin d'a ka yafe min.. Duk. Uba yana yafewa danshi duk girman laifin da zai aikata kaman yanda bawa bai fidda rai GA rahaman ubangiji...nasan na saku bakinciki.. Na sama sanadiyar hawayen ku... Ku yafemin Dan Allah... "safwan yafada crying very loud not minding attention dake dawowa kanshi, malam isa kasa tafiya yayi saboda yanda knees dinshi sukayi nauyi, kallon safwan yayi yaga he's a very small boy, indeed he can father him, yaga regrets all over him, sannan is not as if shi kadai ke da laifi, Nana tafishi laifi, but ko fad'a baiyi mata ba bayan GA warke daga hospital, yasan she have seen enough that she don't need to be remind what's out there. Malamai sun kai su biyar tsaye suna kallon Safwan dake tsaye gaban malam yana kuka, wani malami ne yazo ya kalli malam isa yanacewa "waye wannan... Me ya sameshi... "ya tambayeshi, malam isa da idanuwansgi suka koma kaman garwashi ya kasa magana, rike waist dinshi yayi sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, shi dai ba abun ya fadawa mutane exactly what happened ba, safwan sai kuka yake bai ko kallon mutanen dake kallonsu, kawai he's target is to earn he's forgiveness nor matter what, kukan da safwan yake ya mugun bashi tausayi, rabon da yaga nashi yaran suna kukan nadama haka har ya mance, suna iya nasu laifin amma ko hakuri basu badawa, yasan wannan yaron yayi laifi babba amma the way he's crying he deserves a second chance, "Dan wana ne... Rasuwa akayi mana..."malam isa y fadawa coworkers dinshi da suka zuba mashi idanuwa, safwan lumshe idanuwa yayi yana sakin more cry, he can't believe what he just heard, a fusace malam isa ya juya ya kama hanyar wajen gate safwan ya bishi yana "na gode... " "stop talking to me... Banason kara ganin ka..." malam isa yafada out of serious anger "ka yafemin.... The only way da zan daina binka is in ka tsaya min naga Nana na bata hakuri... "yafada cikkn sanyimurya , "no way... Nana bazata yafemin ba in har na Bari ka shiga gidana... Jiya batayi bacci ba, she was crying all through the night... Nasan you are the last person that she would want to see... Don haka ka tafi Allah ya yafe mana gabaki daya... "malam isa yafada while walking, cikin kuka safwan yace "pls daddy kayi hakuri... "yafada kaman danshi ne da gaske, malam isa rolling idanuwa yayi yana tafiya, he can't believe he's together with someone who ruin he's daughter and can't do anything, "Dan Allah ka yafemin... "safwan ya fad'a still following him bumper to bumper, cikin fushi yace "kasan wallahi zan sa ayi maka duka in baka bar wajen nan ba...ka bar ganin kaman an not mad at you... Don't let me change my mind... :yafada mashi atakaice, safwan tsayawa yayi while malam isa ya fice daga school gate, ahankali safwan ya juya ya hau expensive car dinshi ya bar wajen. Karfe takwas daidai yana kofar gidan su Nana, daman one thing about safwan is he's not the type of person that give up, yana da total determination, duk inda ya sa gaba bai maidawa baya. Aikawa yayi wai ana sallama da Mai gidan, bayan kaman minti biyar malam isa ya fito, yana ganin safwan ya hada sama da kasa yana cewa ""you again... Nace ka tafi... What do you want... "yafada sounding so tensed amma in a low voice kar aji abinda yake cewa, safwan dake sanye da Jean da riga ya sadda kai kasa yana ceaa "kayi hakuri... Dan Allah ka bani izinin in bata hakuri da kaina.. Pls.." "aa.. Ni zan bata hakuri... Zata yafe maka... Amma baka shigar min gida... "malam isa ya fada mashi "nidai ka yafemin. Nasan you're still mad ta me.. Kuma am not a son to you.. But pls let me speak to her... "yafada voice dinshi narawa, :"wallahi zan sa ayi maka duka.. Leave now... "ya daka. Mashi tsawa, aikam sai safwan yayi kneeling nan kasa yana cewa "I won't go until you let me see her... "yafada yana nan durkushe, dukda lungu ne baa rasa mutane masu wucewa kuma da akwai nepa Don haka the area is illuminated in their own way, goshi malam isa ya dafa not knowing what to do with safwan, he's indeed a pain in the ass "hope you're not expecting in bar ka ka shiga gidana da wanna daren ba..." "AI ba wani abu zanyi ba... Kawai hakuri zan bata da mahaifiyar ta... "yafada cikin respect, ajiyan zuciya malam isa ya saki sannan yace "Kawai ka tafi... Zan kiraka..."da sauri safwan yace. "baka da number ta... Kawai ka fadamin ranar da zan dawo... "yafada while still kneeling, "tashi... "malam isa ya umarceshi, da sauri ya Mike tsaye, "ka tafi gobe ka dawo..." Karfe nawa... "safwan ya tambayeshi, "da asr... "ya fad'a mashi, "nagode... Nagode... "yafada ya juya sai sauri yake, malam isa tsayawa yayi yakurawa bayanshi ido "Anya kanshi daya?.. Kilan ma mahauci ne..."yafada cikin ranshi, cikon gida ya shiga ya kira mahaifiyar Nana dakinshi nan ya fad'a mata exactly what happened, shuru tayi for a moment sannan tace "ai sai mu godewa Allah dayasa ya dawo Don neman yafiyarta... Don nasan da akwai mutane da dama da akayiwa haka ko sannu basu dawowa suyi masu balle su basu hakuri.. Dukda a zahirin magana Nana ita ta kai kanta... Itace da laifi.. Don haka babu komai.. In MA munce bazamu hakura ba babu abinda zai kara mana.. Aikin gama ya riga ya gama... Kawai mu dauka haka nata kaddara yake... " mahaifiyar ta ta amsa mashi cikin sanyimurya, "ki kira Nana... "ya fad'a mata, mikewa tayi ta shiga dakin Nana dake kudundune cikin zanin gado ta kirata, mikewa tayi ta fito, dakin shi ta shiga ta zauna gefe guda. "tsakanin ki da Allah kan abinda ya sameki wa kike ganin yana da laifi..a tunanin ki.. Wa kike ganin ya chanchanci ya hukunta? "ya tambayeta, kuka ta farayi tana cewa "nice baba... " "good... Kece da laifi.. Ko kasheki akayi ke kika kai kanki... Ke kika saida rayuwarki kan abun duniya... "kuka Nana ta farayi sosai Don tunda ta samu matsala vai taba maganar ba, bai taba zaunar daita kan wannan zancen ba sai yau, she wonders what gingers it, dayake mata such issues at this time, she's wondering wanene ya kira mahaifinta waje, ko kadan she never thought of safwan ne Don tana ganin he can't Stand before her father, "yaron yazo gareni ya nemi yafiya.. Kuma kowanne irin zunubi ka aikata muddin ba shirka kayi ba Allah gafurun rahim ne...balle mu Dan Adam sannan ke da kika kai kanki... Zan kawoshi gareki... "ai bai k'arasa ba ta dinga ihu tana cewa ba sai ya zo ba.. Wallahi na yafe mashi.. Na yafe mashi duniya da lahira..kar yazo.. Basai ya zo ba... "tafad'a cikin matsanacin tashin hankali, duk idanuwanta waje kaman ana maganar ghost, "ke rufa min baki.. Banason jin word daya daga gareki.. Tashi bani waje... "mahaifiyar ta tadaka mata tsawa, tana kuka ta Mike jikinta na rawa, she don't know me safwan yayiwa iyayenta da har zasu bashi daman shiga cikin gidan su. It hurt her so much but bata da choice, in a real sense tasan she's at fault amma ko kadan batason ganinshi. Safwan kam was so eager garin Allah ya waye Don ya ga Nana, she's a Young girl with the highest package he have ever seen, komai nata loaded. Karfe uku da rabi ya iso area din yayi zaune cikin mota, yana kallo mahaifin ta ya wuce kan mashin daga wajen aiki, yasan kilan ya ganshi saboda he's car. Bai fita daga cikin mota ba sai four daidai. Yana zuwa yasa akayi mashi sallama gidan, sanye yake cikin shadda kaman mutumin kirki, baka taba ganinshi kace he have hands in any Evil things, he looks so decent and handsome. Malam musa mikewa yayi ya fito compound ya fadawa Nana ta shirya zai shigo, ji tayi gabanta na faduwa sosai, nobody will understand what she's feeling, ita kadai tasan irin azaban datasha hannunshi, da sauri ta dauko hijab ta saka ta zauna nan dakinta tana kuka tare rufe bakinta da hannunta. Daddaure face malam isa yayi ya fito waje tare dace mashi "bisimilllah ..."jikin na rawa Safwan ya shiga gidan da sallama, mahaifiyar Nana dake gefe daya sanye da doguwar hijab ta amsa kanta kasa, Dan satan kallonshi tayi Don last time tashin hankali bai Bari ta ganshi sosai ba, she can't believe young boy kaman shi can be that wicked, ahankali ya durkusa har kasa yana cewa "mamana... Dan Allah ki yafemin saboda kuka da bakinciki dana saki... Sharrin shaidan ne... Ba halina bane... Ki yafemin... "yafada trying not to cry, Maman Nana ji tayi hawaye ya taru a idanuwanta, "Allah ya yafe mana gabaki daya ya rabamu da mummunar kaddara..."tafad'a cikin calmness, hannu biyu safwan ya hada waje daya ya farayi mata godiya, Nana dake daki rufe bakinta tayi gam while ta rike gaban rigarta, voice dinshi kawai dataji yasa gabanta ya fara motsi kaman he's trying to go in again, she's having a weird feeling, "wai ina kike.. Come out now.. "dad dinta ya fad'a sounding angry, da sauri ta fito idanuwanta sharkaf da hawaye, hannunta biyu kan bakinta, juyawa safwan yayi gareta yayi kneeling on he's two knees yayi kokarin crawling zuwa gabanta aikam da ihu da gudu nana ta koma bayan mom dinta tare da boyewa tana rike waist din mahaifiyar ta, kuka safwan yafarayi yana cewa "Nana kiyi hakuri...na dauki alkawari maganin duk ya macen da ta amshi kudi tabi namiji amma abinda nayi maki is deadly and wicked... Ki yafemin ki gafarta min... Ni ba kowa bane da zan dauki vengeance a hannuna... Nayi kuskure dana dauki hukunci a hannuna... "yafada voice dinshi na rawa saboda kuka, "na yafe... Go.. "shine abinda Nana dake labe bayan mahaifiyar ta tafad'a mashi atakaice jikinta na rawa, "nagode...Allah ya saka da alkhairi... One last thing...pls.. Zan tambayeki a gaban iyayen ki... Marry me..."wani irin kuka Nana ta farayi tana kara damke waist din mahaifiyar ta, cikin kuka ta fara cewa "daman.. Nasan bai gama Dani ba...shiyasa ya biyoni... Baba.. Ka fad'a mashi ya tafi... "tafad'a kaman zata sike saboda kuka, safwan zai bude baki yayi magana malam isa yace "tashi ka tafi... Tace ta yafe... " da sauri safwan ya juya gareshi yana cewa "wallahi bani da wata manufa kanta... Nasan ni na cuceta.. Kuma ni na chanchanceta.."bai k'arasa ba malam isa yace "shut up and leave... Nayi maka abinda ban taba tunanin zanyiwa Wanda ya zalunci yata ba.. Amma you want to cross your limit... Bar min gida this instant... "yafada cikin bacin rai, abinka da stubborn person duk ihun da malam isa keyi crawling yayi ya kama legs dinshi yana cewa "wallahi inason Nana... " "nace leave!!!! "malam musa ya daka mashi tsawa, ba Don ya tsorata ba amma yamike saboda respect, juyawa yayi ya kalli mahaifiyar Nana dake tsaye tana kuka yace "pls ku taimaka min.."yafada yana fita daga gidan. Thanks53💜💙💚💛🧡 Sirrin wasu gayun 💙💜💚💛🧡❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣3⃣ Yana fita Nana tayi saurin cewa "Dan Allah in tafi kauye... Ku Bari inje wajen gwagwo... Wallahi yanason kasheni ne... Bai gama Dani ba.. Shiyasa ya dawo... "tafad'a cikin kuka da fargaba sosai, mahaifin ta shigewa yayi ciki mamanta ta bishi. Tun daga wannan ransr safwan ya maida gidansu Nana wajenzuwa, amma vai samun daman ganinta har mahaifin ta, daya zo sai ya kusa hour guda sannan ya dawo, he remember her department lokacin data bashi labarinta, yana zuwa school yaje bar department dinta yana neman Nana Khadija amma. Bata zuwa school, Nana was so afraid that kusan wata daya kenan amma bata fita ko zuwa wani waje, kullum tana gida amma in mummy dinta zata fita tare suke zuwa, duk tsoron duniya ya taru kanta, safwan yaje wajen aikin mahaifin ta malam isa yayi warning dinshi kan kar ya kara zuwa wajen aikinshi sannan ya fita harkar Nana, amma hakan bai hanashi zuwa wajenta ba, in short he thinks he has fallen for her, babu Mai Gane kanshi har afra, Inna sun dawo daga saudia with lots and lots of goodies, Inna tayiwa safwan adua sosai kaman yanda bata tabayi ba a duk tsawon rayuwarta, haka asiya da sauran yaran, safwan was their point of prayers, haka yasa Safwan yakejin new life tattareshi, a da in ya fara dana sani bai dadewa amma yanzu kullum yana cikin nadama, bai jin dadin komai, har afra sai ta kwana uku bai ganshi ba, at times office yake bacci, tunda ya shiga cult bai ibada amma Yanzu he wants to pray amma sai ya zo tap sai yayi tsaye yana cewa "where am I starting from... Bauta da hannun zalunci?..."yake fad'a yana kallon tafin hannunshi ko kuma ya daga suturar jikinshi yace "Bauta da kayan Haram... " shi kadai haka yake tsayawa yana surutu sosai. In ka ganshi zakayi tunanin lafiyayyen mutum ne amna he's having a difficult time. Yau PA disnhi ya bawa 200k yace ya shiga ya sawo kayan abinci shi da driver su Kai gidansu Nana. Wajen karfe hudu yara suka fara shiga da buhunnan kayan abinci gidansu Nana, da sauri mahaifiyar ta tafito jin haniyar yara compound dinta, at First tayi tunanin mijinta ne ya aiko da kayan abinci dukda hakan bai taba faruwa ba, amma ganin catoons of madara da three bags of rice yasa tayi saurin kiran mijinta a waya ta fad'a mashi abinda ke faruwa, he was surprise but he knows Who's responsible. Karfe shida safwan ya dawo daga aiki, bayan Dricer yayi parking relaxing yayi a bayan mota ya cire hulan kanshi ya ajiye sai sakin ajiyan zuxiya kawai yake, "ya rabbi... "kawai yake furtawa yana shafa chest dinshi, he's so tired and restless, yau kam in ana exchanging dayayi exchanging present life dinshi ya koma old life dinshi, Sam bai son arzikin kuma, he wants to be free from all problem, bai iya cewa ga exactly abinda ke damunshi amma kaman ya dora hannu bisa Kai ya dinga fadawa mutane he killed this and that, kaman yayi confessing sins dinshi ko ya samu sauki haka yake ji, he never wanted anyone yasan abubuwan da yake yi amma yanzu kaman ya dauki microphone ya dinga cewa na kashe wane na kashe wance haka yake ji, life is so boring this past few days. Mota aka bude afra na tsaye she look so pale and disturbed, hannu ya mika mata ta kama ta shiga bayan motar, "baby what's wrong with you... "shine tanbaytda afra tayi mashi, idanuwa ya lumshe gami da sakin ajiyan zuciya yace "wallahi I don't know... bana jin dadin rayuwata Sam... "yafada idanuwanshi lumshe, "baby wani laifi nayi?.. "ta tambayeshi kaman zatayi kuka, "aa babu abinda kikayi min... " "then why are you avoiding me... This days kaman bakason ganina...ko part dina baka shiga... "ta fad'a tana kokarin fashewa da kuka, "baby sorry... Yanayin rayuwa ne.. Ban San abinda ke damuna ba... Ko kadan banason komai... Kiyi hakuri.. Amma yau am all yours... "yafada yana bude idanuwanshi ahankali, ajiyan zuciya ta saki tace "am menstruating... "tafad'a mashi, kallonta yayi yace "baby anya bazaki je ganin doctor ba... yakamata ace kin samu ciki yanzu...i love children so much... Pls baby if you're planning behind my back stop it..."yafada sounding so serious and angry, "Wallahi baby am not planning..." "are you infertile?...because ni Nasan am alright... Bani da matsala komai.. Am. A real man... "yafada kaman ya fad'a mata someone was once pregnant for him, "ni baby I know am not infertile.. Amma zanje hospital in gani... Wallahi making you happy is whta I want most... If possible zanje hospital First thing tomorrow morning... "tafada tana shafa well groom beard dinshi, "good...kije... "yafada mata, nan bayan motar suka zauna ya Dan romancing dinta sannan ya sauka ya nufi part din Inna, yana daf da shiga baraka tayi saurin mikewa ta shige bed room din asiya, Inna kallonta tayi tana cewa "wannan yarinyar bata jin magana.. "da sallama safwan ya shiga, kusa da Inna ya zauna kawai sai ya dora Kai kan kafar Inna, abinda bai tabayi ba, Inna kallon shi tayi tace "meke damunka... "ta tambayeshi sounding so caring, "Nima ban sani ba..amma kiyi min adua da bakinki Mai albarka... "yafada yana kallon idanuwanta, "bana bacci saboda Kai yanzu.. na lura kana bukatar adua... kuma amatsayina na wacce ta dauki cikinka wata tara da kuka na shayar da kai daga jikina ya zama wajibi a kaina inyi maka adua... Ka yafemin saboda sakacin danayi a baya.... "tafad'a tana shafa gashin kanshi "Inna babi komai.. AI duk abinda ya faru bisa kaddara ne... Kiyi hakuri na furta maki kalaman da basu kamata ba... Duk yanda mahaifa suke baa masu ba daidai ba... " hannu Inna ta dora a bakin shi tana cewa "aa bakayi min komai ba.. Kuma kome kayimin yasa na dawo hankalina... Nima na shiga hakkin ka ka yafemin..."inji Inna, yanda suke magana kaman one is leaving another, sunfi hour suna magana. Stit falon yayi Kaman babu kowa sai Karar TV dake tashi, idanuwan safwan lumshe da alaman he's sleeping har lokacin kanshi kan kafar Inna ita kuma Inna tana shafa kanshi ahankali, her hands feels so good that har ya fara dozing off, "safwan... "Inna ta kirashi, kaman a dream yaji ana kiranshi da sauri ya bude idanuwa da suka sauya kala, "Ashe har ka fara bacci?.. "Inna ta tambayeshi, murmushi ya saki yace "naji abinda da ban taba ji ba AI... Kafar uwa dadi... "yafada yana murmushi, itama murmushi ta saki tace "koma ka kwanta... " "aa.. Tell me... Meye... "yafada yana mikewa zaune, "maganar baraka... Dan Allah yaushe wanna yar tsama tsakanin ku zai kare... Ni na gaji da ganin ku haka ina zaune tsakiyarku kaman tsohuwar banza... "tafad'a ahankali for the First time Don tunda suke bata taba kiranshi tayi mashi magana ba amma yanzu dataga yana Dan dawowa hayyancinshi taga ya kamata tayi mashi magana, "Inna ni vabu wani abu tsakanina da baraka.. Kawai bataso na... Kawai tana cin darajar mahaifinta ne da tuni na sallameta... "yafada sounding a bit angry, "aa.. Ku daidaita tsakanin ku... " "tayaya zamu daidaita tsakanin mu?.. Inna ko Bangaren ta bata barin in shiga fa... Ni ban San abinda nayi mata ba...", "wannan kuma ai laifin ka ne...zo kaji... "ta fad'a mashi, ahankali ta Kai bakinta saitin kunnen shi tayi mashi wata magana, Dan daga Kai yayi ya kalleta yace "ni banason ta rainani.. Kar taga kaman inayi mata dole.. "ya amsa mata, "aa babu wannan zancen... Kawia kayi yanda nace..." "Don ke zanyi amma wallahi da nace ko inda take ban kallo... "yafada yana turo baki, bayan kanshi ta Dan buga taxe "naji mara kunya... "ta fad'a mashi, murmushi ya saki tare dacewa "sorry innata..." "tashi tou... "ta fad'a mashi, kaman baiso yayi mata saida safe ya Mike ya bar dakin, fita yayi instead ya nufi part dinshi sai ya shiga part din baraka, luckily bata kulle ba kawai tayi jamming, yana murda kofa ta bude wani irin shuumin murmushi ya saki yana cewa "someone is in big trouble to night... "yafad'a yana shiga, maidawa yayi ya rufe ya shiga daya daga cikin bed room dinta, koina look neat and beautiful, fitowa yayi ya leka kitchen dinta ya fitowa ya dinga shiga nan yana fita chan, dukda he's so mad ta her he dont have any intention of hurting her, kawai he wants to claim her as he's wife, yanda yasan matanshi biyu, if ya samu Nana sun zama uku and zai nemi daya ya kara su cike, he Just can't wait to hear the cry of a baby a gidan shi, bed room dinta yashiga ya kwnata kan gado yana tunanin yanda zaiyi mata that she will always leave her door open for him always "I pray you don't fight like your sister... "yafada yana shafa zanin gadonta kaman da mutum sama. yana fita inna ta kira baraka tace tazo ta wuce bacci zasuyi, batayi suspecting komai ba ta fito ta wuce part dinta, sai sauri take tana waige waige kaman yanda takeyi kullum wai Don kar ya labe ya kamata, da sauri ta shige ta kulle koina kaman yanda ta saba. Kallo ya kunna ta shiga kitchen Don daukan wani Abu ta motsa bakinta, safwan dake kwance murmushi yasaki dayaji an bude kofa, Mikewa yayi daga kan gado yayi saurin shiga bathroom ahankali, kaya ya cire ya wanke kanshi da sablun Mai kamshi, duba sabulun yayi yaga baigan sunan ba but he really loves the scent, baraka dake kallo taji kaman ana motsi cikin bed room dinta, kasa kunne tayi taji nothing, pop corn dake hannunta ta cigaba dashi, bayan safwan ya gama wanka ya dauki towel dinta ya daura ya bude kofa ya fito bed room din, wannan Karin baraka ta sake jin motsi da sauri ta Mike gabanta na faduwa ta shiga bed room dinta, safwan ta gani tsaye daure da towel, wani irin ihu ta saki zata gudu yayi wuf ya riketa har towel dinshi na neman kuncewa, cikin zafin Nama ya rike towel din da hannun daya ya kuma riketa da dayan hannunshi, baraka kam kaman tamkar taga azaraila haka ta koma, hannun daya riketa dashi ta sa baki zata cijeshi ya zare hannun ya dauketa da lafiyayyen Mari sannan ya sake riketa, jawota yayi ya wulla ta kan gado da hannu daya ya gyara daurin towel din da kyau sannan ya juya GA baraka da duk ta shiga tashin hankali idanuwanta duk waje sannan she's crying with out tune, "yarinya daga ni sai ke... Now we going to have a discussion before I claim you... Now ki fad'a min ubanme nayi maki kike guduna?.. "yafada yana tsaye bakin gadon hannunshi biyu rike da waist dinshi, baraka shuru tayi tana kuka, matsawa yayi kusa da ita tayi saurjn ja baya tana cewa "pls go away... Am... "sai tayi shuru tana kallonshi, Shima kura mata ido yayi yace "me nayi maki... What did you hear about me... "yafada sounding so Angry, "nothing... "ta fad'a jikinta na rawa, "pls little sis tell me what did you know about me..."yafada kaman yana rarrashinta, "ba komai... Kawai..i beg you... Ka fita... Banasonka..."tafad'a cikin kuka, "tell me menayi da baki sona?.. "yafada yana hawan gadon, cikin tashin hankali baraka taja bata har ta kai karshen bango, "wallahi you scare me... "tafad'a cikin tashin hankali, "da akayi me... "ya sake tanbayan ta yana zaune kan gadon Ko kadan babu zancen sauri ko hanzari tattare dashi, he's taking he's time because yasan in bashi yayi niyyar kyaleta ba there's no way she's escaping from him, "nidai ka tafi... Dan Allah ka fita... "tafad'a mashi still crying, hannu yasa zai riketa tayi sauri zamewa ta sauka daga kan gado, da sauri ya sauka kafin ya riketa har ta Kai falo, kamata yayi ta dinga zillewa daga gareshi, ya gane fada a jininsu yake Don she's trying to get away from him by all means, riketa yayi gam yana cewa "wallahi ki shiga hankalinki kafin in ci ubanki yanzu.. Kinsan wallahi ko ban zama dake sai na mori kudina.. "yafada yana riketa gam da jikinshi, kulli ta dinga luka mashi a ciki tana cewa "wallahi ba mugu irinka ba... Kaida kake komawa maciji.. Wallahi ban Bari serpent ya sadu Dani... "tafad'a cikin fada tana kokarin kwacewa daga gareshi, duk abinda take cewa yana jinta, he's so surprised she's saying all sort of things, now he remembered abinda usman ke cewa lokacin shi da wata cousin sister dinshi, same thing is happening to him, she knows who he is, sai fighting dinshi kawai take tana kokarin kwace hannunta daga gareshi, rike hannunta yayi sosai har da kicking dinshi take da kafa, "ke listen to me... "ya daka mata tsawa, Dan dainawa tayi zama yayi kan kujera ya jawota kan legs dinshi, sai nishi kawai take tana kuka, hannunshi dake kan waist dinta ta ture alaman she don't want him to touch her, kokarin mikewa tayi daga kan legs dinshi ya danneta yana cewa "ki saurareni kafin in bata maki rai... "ya fad'a sounding so angry, kuka kawai take duk fargaba na kamata, tamkar tana zaune kan maciji haka take ji, ita kadai tasan what she have seen on him, "baby who told you am a snake?.. "ya tambayeta cikin limana, kuka kawai take trying to get away from him, , "Dan Allah ki fadamin sai in rabu dake... "yafada calmly, da sauri tace. "kullum I see you as a dream.. Nasan it's not a mistake. "tafada cikin shessheka kaman wacce tayi gudu sosai, "kuma sai ki yarda daga mafarki?.. Haba baby sister... Nayi maki kama da mugu?.. Kuma koda a misali ni mugun ne AI adua zakiyimin ba gudu na ba... Ko kina ganin zan cutar dake?.. "yafada yana kara rike waist dinta, turashi ta sake "nidai tell me what do you want inyi maki ki gane I love you and want to spend the rest of my life with you... Pls.." "ka auri wacce kakeso AI... Ni kawai ka rabu Dani... "tafad'a tana kokarin mikewa, danneta yayi yanacewa "amma kece uwargidan limitless ai.. Kece bakiyi claiming position dinki ba... Baby let me show you my logo... Let me take you take you to my condo baby... Haba sister ta... I love you... "yafada yana shafa bayanta, janyewa kawai take, "zan kaiki saudia..duk abinda kikeso zanyi maki.. Take me as your hubby and brother... Pls... "yafada yana Kai bakinshi wajen wuyanta, kauda wuyanta kawai ta dingayi amma he knows how to get what he wants, the night was full of promises and lot of tear from baraka, safwan is a full time player and he made her feel like a complete woman, duk kokarin ta na hanashi samun hadin kanta was all to no avail, ganin har lokacin asuba zai wuce bai tashi ba yasa ta tashi da kyar tayi wanka tare da sallah asuba ta koma ta kwanta yanda take tafiya shows she's so hurt down there, but baraka ba irin matan nan bane basu nuna mugun kasala because of first night, she's a strong lady, Safwan yana kwance sai bacci yake, daga Kai tayi ta kalleshi sai bacci kawai yake, kaman ta tadashi yayi sallah sai kuma kunya ya hanata, Kwantawa tayi sai kuma ta kasa, kauda Kai tayi gefe ta sa hannu bisa face dinshi tana Jan hanshin shi, bude ido yayi tare da kissing hannunta, she's not looking at him tace "sallah zai wuce ka... "ta fad'a tana boye kanta cikin pillow, shuru yayi yana kallon bayanta, afra never wake him for sallah, jawota yayi jikinshi tare da kissing dinta yana cewa "sister thank you for yesterday.. I won't forget my promises... "yafada sounding so excited, janyewa tayi daga gareshi tace "sallah nace... "ta fad'a tana komawa gefe guda. Ya mance rabon da yayi sallah but dole ya Mike ya shiga bathroom yayi wanka ya fito yayi sallah, yana sake hawa kan gado tace "baa zuwa masjid?.. Namiji da sallah asuba a gida?.. "tafad'a not looking at him, shigewa yayi jikinta yana cewa "ai saboda ke... I don't want to go far away from you... Pls baby tell me which country kike son zuwa...i want you to rest for a complete month abroad for yesterday... You're such a super woman... "yafada yana romancing trying to go again, "lallai MA...banason koina.. I want to sleep... "tafad'a tana janyewa daga gareshi. Haka dai suna tare da shi har kusan 10 yasa asiya tayi masu breakfast, afra kaman zata tamutu Don ta shiga part din safwan bai nan kuma tasan bai fita ba, inna was happy Don tunda bata ga baraka da safe ba tasan komai yayi daidai. Yau kam mahaifiyar Nana tayi tsaye kanta kan dole ta koma makaranta ko Kuma zaa badata GA Safwan, aikam da gudu ta shiga bathroom tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga tare da saka Long hijab har kasa ta dauki bag dinta ta bar gidan bayan sunyi sallama da mahaifiyar ta, tana tafiya tana sauri Don gani take zai sa a kamata. Safwan na fita ya shiga Bangaren inna suka gaisa sai kauda Kai gefe yake alaman he's shy, bayan sun gaisa ya shiga part din afra, sai shan kamshi take,ko kallonta baiyi ba, kudi ya ajiye wai ta ga doctor. Ko magana batayi mashi ba shi kuma bai damu ba ya fice hankalinshi kwance. Despite all the goodies da safwan ya samu wajen baraka he's still thinking about he's third wife Nana, he's a man That don't change he's mind easily, kunna phone dinshi dake kashe yayi, wata number yayi dailing bayan anyi picking da sallama naji ana cewa "sir yau ta fita.. Tun da safe nake kiranka kuma wayarka kashe... "aka fad'a mashi, "really ka ganta ta fita?.. "safwan ya tambayi Wanda suke waya, "eh.. Ta fita kuma har binta nayi na tabbatar makaranta taje..."aka fad'a mashi, "OK nagode... Zamuyi magana.. "yafada yana kashe wayarshi, da sauri ya fita yana rike da phone dinshi, yana zuwa wajen motarshi ya amshi keys daga hannun driver ya shiga ya bar company din shi kadai cikin mota. Thanks54💚❤💛💙💜 Sirrin wasu gayun 💚❤💛💙💜🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣4⃣ Cikin shigar shi ta manyan big boys yaje buk wajen karfe daya na rana, already yasan department dinta so bai bata lokaci wajen asking mutane ba, parking lot dake department dinsu yaje yayi parking yanmata kam duk wacce taga wannan motar sai ta sake juyawa ta kalleshi, lokacin daya fita daga cikin motar wasu two classy babes da suka zo wuce har tuntube kawai suke suna kallon safwan daya dora back glasses a face dinshi looking so handsome than ever, hannu daya cikin aljihu ya ya fara shiga cikin department din, wajen wani hall da ake lectures ya nufa ya Dan raba gefe guda yana kallon mutane dake cike da hall din, luckily he saw her, da sauri ya koma gefe guda ya tsaya yana kallon agogon hannunshi, at list he's happy he's going to have a lone time with her dukda yasan it might not be fun. Nana kam lectures kawai ake amma hankalinta bai kusa ko kadan, she's so eager to see herself a gidansu, yanzu ko kadan bata kaunar koina sai gidansu, kawai gani take Allah ne ya kaddara zatayi karatu if not da ta shiga hannun safwan before she starts university da ko kadan bazata shiga school ba amma yanzu it's on her dole tazo. Gefe daya safwan ya jingina da bango yana kallon school premises din, he remembered yanda suke yawo cikin makarantar da faded cloths dinsu, they don't have any friends sai su uku nan, yawancin mutanen are more classy than them, da wuya yawancin matasan su maimaita kaya amma su suna maimaitawa in a week ko kuma suyi exchanging da junansu, tun baa gane ba har aka gane, way suna zolayansu while wasu kuma basu damu da su ba, "nine nan... "yafada cikin ranshi yana kallon kanshi, "it's fake... I wish its real... "ya sake fadawa kanshi, kawia yana hangosu da su habib da usman, remembering habib makes him sakin ajiyan zuciya, before bashi da burin daya wuce yaga habib ya kasheshi amma yanzu That feeling is reducing sosai as a results of aduar d ake mashi Wanda shi bai MA San anayi mashi ba,kawai he's dark and wicked heart is reducing sosai, "I miss you.. "yafada idanuwanshi lumshe yana tunawa da habib, coming back to this school gives him lots of forgotten memories, yana tsaye yana tunani har karfe biyu da suke fita daga lectures. Maza suka fita ta daya hanyar while mata ta second door, Nana bata yi wani gaggawar fita ba as it's her last lectures for the day, safwan na lekawa ko ta fito amma she's still seated looking into her bag, tsoki yaja saboda yanda yanmatan are cheaply looking at him babu birki, "you're all lucky am good safwan now... Da duk sai kunci ubanku... "yafada cikin ranshi while staring at them with a Smile, sake lekawa yayi yaga duk mutanen basu fi shida ba a hall din, Zagayawa yayi ya shiga cikin hall din luckily she was checking her bag, ba komai take dubawa ba sai sauran kudinta dake cikin bag dinta, she's organizing the changes da bata lura da safwan ba har sai da Taji an zauna kusa daita sai kuma kamshin dataji, da sauri ta daga Kai, safwan ta gani ya dora hannu kan bakinshi Don yasan she will definitely shout, idanuwanta waje yace "relax now... "yafada a bit commanding, cikin sauri ta daga mashi Kai, the trauma is all over her especially her face, "Dan Allah Nana ki saki jikinki... Magana zamuyi... I mean you no harm... "yafada calmly, da sauri ta daga mashi Kai, "nasan na zalunce ki.. Amma kiyi hakuri.. Sharrin shaidan ne... Wallahi Nana ba halina bane... Inason ki gane kaddara ce ta riga fata... Pls ki amince dani ki yarda dani...nayi maki alkawari Bazan nemeki batare da amincewarki ba... " duk maganar da yake duk word daya sai Nana ta daga mashi Kai, she's so frightened that she will wants death to pick her up right away but it's not possible, "Dan Allah kiyi magana.. Kinga da akwai mutane ba abunda zanyi maki... So pls talk to. Me I beg you... " yafada cikin calm and gentle voice, cikin rawar murya tace "tsoro.. Nake... Ji... "tafad'a bakinta na rawa, idanuwa ya lumshe tare dacewa "yes I know.. wallahi duk abubuwan da nayi maki out of mugunta nayi maki.. kawai ina bakinciki why budurwa Mai kyau kamanki zata sayar da kanta.. Shiyasa na cutar dake da gangan... It's not because haka nake.. Wallahi as am speaking to you ina da mata biyu a gida amma in ban aureki ba bazan samu kwanciyar hankali ba because I know what I did to you..." ya fad'a in a voice that ko mutum na zaune kusa dasu baijin abinda yake cewa sai ita kadai "anyi.. Min... Aiki... Bayana... "tafada mashi hawaye na diga daga idonta, shima ji yayi hawaye na taruwa idonshi, "nayi months a hospital... "tafad'a tana fashewa da low cry, "nasan na cuceki... Amma kaman Allah ya jarabceni da sonki.. Dan Allah ki barni in kebeki in baki kulawa... In bakiso ban zuwa inda kike balle in takuraki... Pls.... I beg you... Marry me... "yafada kaman zaiyi kuka, jikinta na rawa fuskantar dauke da hawaye ta girgiza mashi Kai alaman aa, shuru yayi yana kallonta, ya rasa ya zaiyi mata ta gane he's not jn to hurt her anymore yana son ya nuna mata hutu da jin dadi duk da he feels he don't have much life on earth but for her he will do anything, "wallahi mutuwa zanyi in ban aureki ba.... Nana kinsan in Kinyi aure yanzu mijin da zaki aura bai ganin mutuncin ki... Zaiyi tunanin kin dade kina lalata ne.. Amma ni nasan ba haka bane... Pls baby kiyi hakuri and give me one last chance... In baki son zama Dani zan kaiki wata kasa daban inda zaki zauna... Pls Nana... Ki taimaka min... "ya fad'a cikin soda kaunar ta, shuru tayi bata amsa mashi saboda gani take she can not spend a second together with him a daki guda, "nidai na yafe... Amma Dan Allah ka rabu Dani... Pls... "tafad'a cikin kuka, "naji.... Zan tafi... Amma pls kiyi tunani.. Ina da mata biyu inda ina cutar dasu wallahi basu zama Dani.... Kawai I did what I did to punish you... Big mama collected two millions from me... Kinga dole in dauki mataki.. Dan Allah kiyi hakuri... Pls I beg of you... "yafada mata yana kallon yanda ta dakata da kuka dataji two millions, she can't believe haka ya bada kudi ita da zata sha wahala ta bata 700k, "she's selfish... Thank Allah she's no more... "Nana ta fad'a mashi kaman ba ita ba, she seem to be happy about it, Dan murmushi ya saki tare dacewa "what happened... Bata nan yanzu ne.. "ya tambayeta kaman bai San abinda ya faru ba, ajiyan zuciya ta saki before saying "wai ance ta mutu... "tafad'a lighting up a little "it seem alhakinki ya kamata... "yafada mata wearing a smile, Dan kallonshi tayi for a second ta dauke kanta, he's smiling face is something else, bata taba ganin smiling face Dinshi ba sai yau, "I know in kinji mota ya bi ta kaina you will be happy ...you will be like finally the monster is gone...baby wallahi am not a monster...pls give me a chance to proof it to you... Dan Allah... "yafada cikin whisper, "nidai go... "tafad'a mashi kanta kasa, "OK... Am. Going... "yafada yana saka hannu cikin aljihunshi, bundle din 1k ya fiddo ya ajiye kan bag dinta, he saw lokacin da take hada yan change dinta, "GA transport... Ko in ajiyeki?.. " da sauri ta girgiza Kai ta dauki kudin zata ajiye kan kafarshi yayi saurin Kama hannunta yace "pls don't return my gift...kinji... "yafada yana maida hannunta kan bag dinta, bata kara cewa komai ba, phone dinshi ya fiddo ya mika mata yana cewaa "pls bani number dinki Don ki bar ganina... " "bani da phone... "ta amsa mashi cikin sanyimurya "zan sayo maki phone in zaki yarda ki bani muje phone world... "da sauri tace "aa nagode... " "Dan Allah ki yarda Dani.... Nothing will happen... "ua fad'a mata "nidai nagode.... " "then gobe zan aiko maki PA dina... Zai kawo maki.. Make sure you collect it... "ya umarceta, daga mashi mashi Kai tayi mikewa yayi ya bar wajen. Wajen karfe hudu ya dawo gida, direct part din baraka ya wuce, afra na tsaye bakin window tana kallonshi, ji tayi wani irin bakin ciki ya kamata, yana shiga ya tarda baraka tana bacci, kitchen dinta yashiga ya zuba abinci yaci ya fita zuwa part din Inna, gaisawa sukayi ya fad'a mata yayiwa wata laifi Dan Allah taje ta bada hakuri yana son auren yarinyar amma Taki ta bashi hadin Kai, he's so serious about it that Inna ta tambayeshi laifin me yayi mata, bai fad'a mata gaskiya ba but he said it's something serious. Daga nan ya shiga part din afra, zama yayi Tana zaune ko kallon inda yake batayi ba balle ta gaidashi, "hala gidanku baa koya maki gaisuwa ba... "yafada sounding angry a bit, tsoki taja, bata ce komai ba, "don't repeat that again.. If not Ranki zai mugun baci... Now tell. Me what did doctor say about your condition,..." "nifa bani da wata condition.. Am. Alright the doctor says so..yace kaine Mai matsala... But let's see kilan matarka ta samu ciki tunda ni nakasa... "tafada sounding angry, "now I know what your problems are... Wato because baraka kou... Listen and listen good.. Bazaayi min hauka a gida ba... In Kinga baki iya zama kindly leave in kawo masu amfani..i. have been wasting my sperm and energy on you for 5 whole months babu results so don't upset me... "yafada cikin fushi yana barin dakin, clapping hannu afra tayi tana cewa "dadin abun dai doctor yace am. Alright... Kilan kaine baka da lafiya... " murmushi ya saki yana tafiya yana cewa "wait and see mana... "yafada yana fita daga dakin, ko kadan bai taba kawowa kanshi he's the one with the flaws ba, kawai he's thinking kilan Mai. Saa ya cinye masu yara Shiyasa bata samu ciki ba, he's thinking zai.maida hankali kan baraka kafin Nana ta shigo da forth wife dinshi. Kawai he Cant wait to hear the good news from baraka kan cewa tana da ciki, yasan kilan bata wuce wannan watan zata ce she's pregnant, baisan irin kyautar da zaiyi mata ba. Atakaice dai har kusan wata biyu komai ya daidaita tsakanin shi da baraka sosai because they live now like real husband and wife, tana dafa mashi abinci in a classy and elegant way because naturally she love cooking, and he loves her cooking amma the same problem is there, babu ciki, har counting days dinta yake da kanshi yaji ko bata gani ba, amma sai tace ta gani, this days rabia Tana yawo a kanshi da yawa, duk sanda ya tuna da batun Haihuwa sai ya tuna da rabia, ita kadai kesa yayi tunanin he's healthy and OK, inda bata taba cewa she's pregnant for him ba da tuni ya shiga neman maganin amma he's very sure the problem is not from him. Yanzu he's waiting Nana ta shigo tunda anyi resolving komai with the help of Inna da safwan ya dinga matsawa taje ta bada hakuri, tun iyayen basu so har suka amince, and the most annoying thing is lokacin da safwan ya sayi waya ya kaiwa Nana bata nunawa mum dinta ba sai dai taga wayar,she was surprise da inda Nana ta samu wayar, dukda bata San kudin waya ba tasan ba karamin phone bane, tana tambayar Nana inda ta sameshi tace safwan ya kawo mata, mamaki kamata yayi sosai because a nata tunanin she never think Nana zata amshi daidai da kwayar zarrar hatsi a hannun wannan bawan Allah da ta nuna tana tsoro da kuma tsana ba, amma sai GA waya sannan duk kudin da yake bata bata nuna mata ba, hakan yansa mahaifiyar ta ta fadawa babanta ya amince da batun auren, Nana kam tayi kuka har ta godewa Allah, yanzu wata daya kenan da saka bikinsu and in the next 3 weeks zaa daura, duk ta rame kaman kudin guzuri, safwan yana zuwa amma bata fitowa balle su gaisa kyma ta kashe wayar ta ajiye tana ganin it's the cause of her problem. To cut the Story short anyi bikinsu inda safwn ya dauke masu komai daidai da broom bai yarda ankawo mata ba, her part was well design da the most expensive and beautiful items, duk Wanda ya shiga gidan part din Nana cikin family dinta da suka kawota sai sun rike baki, kawai mamaki suke ina ta samu irin wannan bawan Allah Mai kudi haka, safwan bai damu ya shiga part dinta a ranar da aka kawota ba, he really wants to see her amma sai ya danne saboda kar ya samu wrong impression kanshi kaman farko. Afra kam ta kare tass saboda kishi, abun hanshin is kaman bata gidan yanzu yanda ya maidata, he don't have much time for her sannan in ya shiga part dinta he only touches her of she needs it not shi yana so, in har zata nema bai hanata tunda yasan it's her right amma shi bai nema, kawai he's always thinking he don't have much time to waste a kanta tunda she can't give him a child, kullum tana Kai k'ara wajen mahaifinta amma ko sauraron ta baiyi yake korata, he always says a barshi da heart problem dinshi as he's health keep detoriating despite all the medication, yasan kawai safwan is here to Kill him, ni kam nace it's because you don't know of Adam. Afra knows exactly abinda safwan ke so and she have decided to take matters in to her own hands. baraka is such a good blessings to safwan as duk sanda yake part dinta she makes sure he don't miss any of he's prayers, haka nasa yana kaunarta sosai saidai when ever he remembered he killed aisha sai yayi hawaye, at times in yaje office bai da aiki sai na kuka, he will.be thinking of abubuwan dayayi, mutanen daya kashe kawai sai yace "no hope for me... "shine abinda yake maimaitawa duk sanda ya zauna yana tunanin abubuwan daya aikata, last meeting dinsu shigabansu warning yayi mashi yana cewa "babu second thought kan kungiyarsu... Babu fita babu gardama... Duk wanda yayi wannan gangancin sakamakonshi mutuwa... "ya ke fad'a mashi da harshen turanci cikin kakkauran murya, safwan yasan he sees the second thought in him shiyasa ya fadi wannan maganar. Shi dai yasan kawai abinda zaisa ya cigaba da wannan harkar is yara, if har ya tara yara to he's satisfaction babu abinda zaisa yayi abubuwan da suke so, he will rather die than do more harm. Inna kam Kai ya waye, bata da abunyi sai adua, bata yarda da karfin adua Basai yanzu, komai look so peaceful kan da, yana jin maganar ta sannan shima kullum babu abinda yake cewa sai ta dinga yi mashi adua babu dare babu rana. Sai bayan complete week safwan ya shiga part din Nana, ta rame sosai kaman ba ita ba, zama yayi ya kirata tazo ta zauna kan kafarshi, babu musu tazo ta zauna kan legs dinshi cikin tsoro, kallon chest dinta yayi ya lumshe idanuwa yana dora Kai tare dacewa "lucky me... All this is now legally mine... Alhamdulillah... "yafada kaman baison magana, babu wasting of time was ya sauya, he make sure he takes the fear away from her, he gave her all a man should give he's wife in term of pleasure and more, saida ya tabbatar tayi mashi kukan dadi instead of na azaba, babu abinda yake ce mata sai "kiyi min kuka... Na dadi bana azaba ba... I want you to shed the years of pleasure because you have shed enough of tears of pain... "yake fad'a mata while he's head was down there taking the whole of her to his mouth, he never done this da matan shi amma ita he wants to do it for her, ya fidda son Kai ya biya mata bukatunta like three times before day break without sleeping with her, her gave her total pleasure that da asuba kasa tashi tayi, all her body is so weak and tired saboda yanda yayi draining dinta da bakinshi. Tare sukayi wanka suka fito kaman bazaiyi ba sai kuma yaji he can't control it anymore, he was as gentle as cottonwool, she cried and hold him tight because she still came to an orgasm while he's riding, hmmm. Abeg let me cut it short. Five months later. Wajen karfe biyu na dare habib ne kwance idanuwanshi biyu ya kurawa ceiling ido sai nishi kawai yake, abubuwan dake dawo mashi is so scary, Mai saa dake kaisu wani waje, abubuwan da aka fad'a mashi, fuskokin mutanen daya gani suna cin naman mutane, tunawa yayi da abubuwan da akace da suyi, fuskokin mutanen ne suka dinga dawo mashi one after the other, then he knows who's safwan, usman, and above all Mamanmu, ihu ya farayi hannunshi bisa Kai, he's having serious headaches as the memories rush in, komai ya dawo yau, he's total life, he's wife, he's other, "mamanmu... "yafadi cikin matsanacin ihu, bayan kaman minti goma aka bude kofar falonshi, maigadi ne tare da alhji bello kasancewan har lokacin yana gidanshi bai yarda ya koma cikin well decorated home dinshi ba, cikin tashin hankali alhaji dake sanye da jallabiya ya shigo, maigadi yaje ya kirashi bayan ihun habib yaki karewa, "son.. Son..."alhaji ya kira habib dake kwance rike da kanshi, da kyar habib ya bude ido ya kalli alhaji, cikin ihu yace. "I remember... I remember everything... "yafada cikin ihu, "good..finally... Stop shouting... " alhajiya fad'a yana shafa kanshi, "ciwo.. Kaman ana datsamin Kai... Sunce zasu kashe ni.... Sunce in ban kashe mamanmu ba zasu kasheni..sun datsa min Kai da adda... Zafi... "habib ya fad'a cikin ihu yana dafe da kanshi, juyawa alhaji bello yayi ya kalli maigadi yayi mashi alaman ya koma, da sauri Mai gadi ya fita ya bar masu dakin, alhaji bello ya lura he have some dirty secret, and baison ya fara fallasa su gaban maigadinshi "son relax.... Relax... Tell me what happened.... " yafada yana rike da kan habib, nishi habib ya farayi da karfi shi kuma alhaji bello ya fara yi mashi adua yana tofa mashi. Thanks55💜💙💛❤🧡 Sirrin wasu gayun 💜💙💛❤🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣5⃣ Alhaji bello yana adua habib na jin saukin ciwon kan, he's feeling kaman yau aka buga mashi abu a Kai, sai nishi kawai yake hannun shi biyu bisa kai, idanuwa ya bude ya kalli alhaji yace. "da akwai ciwo a kaina?.. "ya tambayeshi kaman zaiyi kuka, Kai kawai alhaji ya girgiza mashi while praying for him, bayan kaman mintu talatin yaji kanshi yayi sauki sosai, "sannu... How are you feeling now... "alhaji ya tambayeshi, "da sauki.. "yafada yana sakin ajiyan zuciya, "na tuna komai... I remember my complete life... Sir ina cikin matsala... They might still kill me... "yafada cikin matsanacin tashin hankali, ahankali alhaji ya girgiza mashi Kai, "ko MA su waye ka San basu ke da ranka ba... Bazasu iya kashe ka ba... In da suna iyawa da baka kawo yanzu ba... "alhaji ya fad'a mashi with confidence, fashewa yayi da kuka yana kiran mamanmu, "ina nan cikin AC kusan shekara biyu uwata tana cikin kauye.... "yafada cikin matsanacin kuka, "mamanmu is a poor widow.. "ya sake fad'a cikin kuka sosai, "I do everything for her... Nasan kilan wahala ya kashesu... "ya sakr fad'a cikin matsanacin kuka "Insha Allah babu abinda zai samesu... Now relax and tell me duk abubuwa da suka faru zuwa haukacewarka..."alhaji bello ya fad'a mashi yana gyara zama, ahankali habib ya dafa chest dinshi idanuwanshi duk waje, "am. Scared... "ya fad'a cikin fargaba, "nothing will happen to you..."alhaji ya fad'a mashi, tun farko habib ya fara bashi labarin yanda suka dinga hustling har sukayi karatu zuwa neman aikinsu, da kuma haduwarsu da Mai saa, alhaji bello gyara zama yayi yana sauraron shi da kyau, nan ya fad'a mashi yanda Mai saa ya kaisu wani waje har su uku, alhaji bello couldn't believe Abunda habib yake fad'a mashi, he's hearing a very bad secret especially kan Mai saa, babu abunda yake maimaitawa sai "inna lillahi waina ilaihi rajiun... "dakin da akwai sanyi amma alhaji is sweating, kasa magana yayi sai salati kawai, he knows da akwai cultism amma bai taba tunanin Mai saa belong ba a cult, babu abinda ya fi daga mashi hankali yanda yaji ana maganar cin naman mutum, nikam I was like Don bai San the rest ba. Su yan cult din suna da wayau, basu fad'a maka komai daga zuwa, sai kayi First test dinsu which will show you're ready, sannan su fad'a maka saurin abubuwan da suke dauke dashi, sunsan in aka fad'a maka kaidojin ba lalllai kayi ba, but when you're committed shikenan, "yanzu bansan inda abokaina suke ba.. But I have bad feeling... Lokacin da sukace in kashe.... Da suka ce in kashe mahaifyata su ce masu akayi su kashe virgins..allah yasa basuyi ba... " yafada cikin kuka, "inna lillahi waina ilaihi rajiun..."kawai alhaji ke maimaitawa, habib told him about Fatima, "congratulations..."alhaji bello ya fad'a mashi finally, "congratulations Allah ya rufa maka asiri... Mahaifiyar ka uwace ta gari and I will really love to meet her... As for abokanka kam da wuya if basu aikata abinda aka sa su ba, kaima abinda ya ceceka is wannan abun da ka amayar... Kai duniya ina zaka damu... Nikam kaman in samu daman maida hannun agogo baya da na taimaka maku... Da baku shiga halin da kuka shiga ba...amma kaddara ta riga fata...." alhaji bello ya fad'a cikij karaya "wallahi babu inda bamu je ba... Duk. Manyan mutanen da muke San ran zasu taimaka mana turn us down... Masu halin irin naka basu da yawa.... "habib ya fad'a cikin kuka, wannan daren kam it's the longest night a rayuwar habib, bai kara bacci ba yana counting seconds to day break, kuka ya dingayi har garin Allah ya waye, Fatima is among what makes him cry, he remembered first night dinsu, he remember yanda ta dingayi mashi kuka, kafin gari ya waye idanuwanshi sun kumbura kaman ba shi ba, bayan sallah asuba ya shiga wanka ya fito sai sauri kawai yake, Shiryawa yayu ciki blue gezner da alhaji ya dinka mashi, fita yayi looking so handsome except for he's eyes that are swollen, kofar part din alhaji yaje ya zauna ya kasa tadashi daga bacci kuma ya kasa tafiya without telling him, yafi hour da rabi zaune wajen sannan alhaji ya ganshi ta window zaune yayi tagumi, d sauri ya kirashi ya shigo ciki makullin mota ya bashi yace ya sa driver ya kaishi, cikin respect ya amsa tare dacewa "ko da ba yanzu zan dawo ba jn tafi da driver?.. "ya tambayeshi, "yea take your time..."alhaji ya amsa mashi "sir ina iya komawa cikin gidan da su?.. "ya sake tanbayan shi "eh mana... It's your house AI ba nawa ba... Ka zauna da duk Wanda kake ganin ya dace... "yafada mashi, juyawa habib yayi da sauri alhji yace. "wait for me... "yafada mashi yana shiga bed room dinshi, da sauri yaja birki ya tsaya. Bayan kaman minti biyar alhaji ya fito da bundle of dubu daya guda biyu makiing 200k ya mika mashi, kin amsa habib yayi yana cewa zaije bank ya amshi kudi, forcing dinshi alhaji yayi ya amshi kudin ya fita duk. Jikinshi sai rawa kawai yake, he can't believe yau zai ga mahaifiyar shi, he can't believe yau zaiga fatima, he's thinking kilan MA tayi aure da sauri yace Allah ya sauwake. Ko kadan bai wani kawowa ranshi ta samu ciki ba balle ta haihu Don shi bai MA San if he really penetrate ranar ba. Yaran rabia sunyi girma sosai har suna tafiya, duk su hudu baka cewa yan hudu ne sabida yanayin girman su, suna sanye da riga masu tsada da takalma sai yawo suke a compound kowannensu sanye da snickers irin na yara fare tas, sai ihu suke wannan Jan teddy da wannan, duk gsu hudun sun kasa kansu kashi biyu kawo da fighting partner dinshi, rabia datayi adding weight sosai tana zaune sai kallonsu take tana dariya tana cewa "kuci uban junanku... "Take fad'a while watching yanda na mijin ya ajiye nashi teddy yana Jan na daya daga cikin matan sannan iya macen is crying loud ya bar mata amma ya hada da nashi da nata, "Dan Allah ki bari a rabasu... "inji Mai rainon na mijin, "aa kyalesu... Wannan yaron shegen handama gareshi... "rabia tafada tana kallon yanda ya saki na wannan ya koma kan na wata, "AI na miji ne shi... " inji Mai rainonshi "Kefa bakison laifin Muhammad... Kina ganin yanda duk yake sasu kuka.. AI in na tashi sai na zaneshi.... " inji daya daga cikin mai rainon matan, dariya rabia tayi watching them with so much joy "ki zaneshi a hadaki da Dr... " Wata daga cikin su tafada, rabia tagumi tayi tana kallon yaran, she laughs a lot this days because of her children, ita dai gareta they are the cutest kid she have ever sees, sannan bata taba tunanin zasu zame mata farin ciki haka ba, kallonsu kawai yana sa ta manta da duk damuwar da take ciki, she adores them so much and kullum she thank Dr da bai bari ta zubar dasu ba, "kiddies... "tafad'a tana mikewa, duk dakatawa da kuka sukayi suka juyo suna kallonta with they're identical faces, hannu ta saka a bayanta ta dauko chocolate da yawa tace "kiddies wake so... "ta tambayesu, basu iya tafiya ba amma da saurin suke tafiya suna nufo inda take zaune, wasu ahr faduwa suke, a daidai lokacin Dr yazo gidan, da sauri rabia ta boye chocolate din saboda baison ana basu, aikam kura mata ido sukayi suna kuka, dariya Dr yayi ya zagaya bayanta yaga chocolate cike fa bayan kujerar "baki jin magana kou... "yafada idanuwanshi cikin nata, "yaya tip zan basu.. Sai fada sukr tun dazun.. Muhammad wants everything for himself... "tafad'a tana dariya, daukan Muhammad yayi yace "superman kayi min daidai... Show them pepper kar su rainaka... "Dr ya fad'a yana dariya, "Lallai ma.. Zai zanu ai... Zansa a dinga dukanshi... "inji rabia dake kallon sauran yaran da suka Kama kafar Dr suna kuka suma ya daukesu. "Lil sis zan fita da yaran nan yau... " "you mean Kai da su kadai?.. "ta tambayeshi, "yes... Zanje da nanny Muhammad kawai..ta tayani kula dasu while am driving...Sauran su zauna gida..."yafada yana daukan mace daya, sauran biyu sai ihu suke wai dole ya daukesu, "Nima ina zuwa... "rabia ta fad'a cikin shagwaba, "aa baki zuwa... "ya amsa mata atakaice sannan ya kalli nanny Muhammad yace "pls ku sake masu kaya.. Ku shirya su in an elegant dress... Ku zuba masu perfumes dinsu ku fiddo min Su mu tafi.. "yafada yana mika masu yaran, zama yayi kusa da rabia while rabia tana tambayan ya family, amsawa yayi sounding so Caring. Bayan kaman minti goma aka fito da yaran sai kamshi suke, "hajiya sai mun dawo... "yafada yana mikewa, rabia zama tayi tana kallonshi har ya bude masu mota aka jerasu bayan mota shi ya shiga gaba suka bar gidan, bayan ya fita daga gidan ya kalli Nanny Muhammad ta mirror yace "kar ki kuskura ki fad'a mata inda zamujje... In ta tambayeki kice shan iska na kaisu... "yafada mata sounding so serious. Safwan ne zaune gaban inna sai kuka yake, hannunshi kan chest dinshi sai kanshi kan kafar inna, kukan da yake ko Wanda akayi wa mutuwa bai kuka hakq, ya rame sosai kaman ba shi ba, inna sai shafa kanshi take tana cewa "baka da hakuri wallahi... In ban da abunka duka duka yaushe kayi auren... Amma zaka radawa kanka hankali kan maganar Haihuwa... Ko matan basu damu kaman yanda ka Damu ba... Amma Kai. Duk ka sawa kanka damuwa... Haba dan Allah safwan.. Ka zama Mai hakuri mana... "inna tafada cikin rarrashinshi, she will never understand, she will not know how it feels to know that you have kill many lives for money kuma baka da da ko daya despite kana da mata ukun da duk dare you try your best to lay with them just because you want yo hear them.say the word am pregnant, sannan she don't know what it feels kaji life dinka about to end and the only thing that will make you happy is the children you will live behind to inherit all you killed for, "inna dole dole in damu.... Dole in damu inna... Dukda ni nasan bani da matsala... "bai k'arasa ba inna tace "to ka gani meye abun damuwa ciki?.. Yara ne zakayi da yawa har ka gaji dasu.. Allah ya bawa wayanda sukayi aure shekara da shekaru babu yara... " "inna in ni bana cikin tsawon rai fa... "da sauri inna tace "wai. Me yasa kullum sai kace tsawon rai.. Bakasan rai hannun Allah yake ba?.. Dan Allah ka bar wannan naganar..." "inna baki ganewa kawai.. Ni nasan abunda nake fadi... "yafada cikin hawayen bakin ciki da nadama, "yanzu dai kaga likita... Muji Mai zaace tunda matanka ance lafiya lau suke..." "Inna Nima lafiya lau nake... Nasan lafiya lau nake.. Bani da matsala Haihuwa... "yafada mata wishing he could tell her ya taba yiwa wata ciki, "yazaayi ka san baka da matsala bayan bakaje ka gani ba?.. Kaje asibiti tunda kana damuwa da yawa... "tafad'a mashi hannunta kanshi, safwan lumshe idanuwa yayi yana tunanin ko cult suka hanashi Haihuwa sai kuma ya tuna matar usman GA haihu Don haka bai tunanin it's the cult, yasan kuma da wuya if he's alright tunda mata uku babu ciki, ahankali ya daga Kai ya Mike daga inda yake zaune ya Kama hanyar waje while he have clean he's face, part dinshi ya shiga ya kwanta tare da runguma pillow still crying, baraka da Nana da suka koma tas saboda hutu ne suka shigo kasancewan suna tare suka GA ya shiga part dinshi, baraka and Nana suna nuna kaunarsu ga juna sosai tunda safwan ya nuna masu baison yaji wani hauka wai kishi, kawai su kula dashi is all he asked, Kowaccensu Tana da expensive car dinta da driver, sannan ya kaisu umra, life dinsu is life of a Fairy tales, bai damu suyi girki ba, ranar aikin Kowacce zaisa ayi other na abinci Mai rai da lafiya da tsada GA fruits kala kala da abun sha, a part dinshi suke hira banda afra that thinks she's better than them, dole yasa take zuwa part dinshi a ci abinci tare Don yace indai batazo sunci tare ba dole ta nemi abinda zataci da kanta, hakan yasa suke zuwa part din safwan breakfast, lunch da dina, daga wani special joint aka kawo masu breakfast daga shi har su Inna, in suna zaune suna cin abinci sai sun birgeka saboda yanda ya tara beautiful ladies a matsayin mata, they all look young and cute, duk sun San yafi son Nana kan dukkansu because bai iya boyewa, at times in suna tare suna cin abinci sai yace zaiyi feeding dinta, daurewa take tace bataso, like baraka itama Nana da kanta take zuba ruwan sallah ko yana so ko baiso yaje yayi, Haka kawai yake sallah amma yasan babu shi babu rahaman Allah, Sam ya riga ya fidda rai GA rahamaan Allah, bayason yana na baraka da Nana gardama shiyasa yake sallah. Jin motsin mutane yasa ya daga kanshi da face dinshi jike da hawaye, Nana ya gani sanye da jallabiya Mai tsada sosai kanta da turban sai baraka da ke sanye da skirt da riga tayi rolling kaman zata fita unguwa, surprise look sukayi mashi suna karasowa inda yake kwance, da sauri ya saka hannu yana goge face dinshi, ahankali Nana ta zauna ya maida Kai kan kafarta with he's eyes closed, "lafiya naga kaman you're crying?.. "baraka dake zama the other side ta tambayeshi, Kai kawai ya girgiza bai bude baki yayi magana ba, Nana kasa magana tayi sai kallon lashes dinshi dake jike da hawaye kawai take. "you look distubed..."baraka ta sake tambayanshi, shuru yayi for a moment sannan ya Mike zaune tare da sakin ajiyan zuciya, "baku tunanin something is wrong with me?.. "ya fad'a voice dinshi na rawa, kallon juna Nana da baraka sukayi sannan Nana tace "kaman me pls... "tafad'a calmly because she have come to. Love him, bata taba tunanin zai kwanta mata haka ba haka, but yanda yake nuna mata rayuwa cike da so da kauna yasa ya shiga cikin jininta, abunka da namiji Mai kudi That will surprise you with different kinds of gifts, "kawai yanda duk ku uku babu mai ciki... It bothers me... "yafada trying not to cry again, sake kallon juna sukayi not knowing what to say, in the right sense sun San he's right, sun San bai kamata su uku su zauna basu da ciki ba indai he's not the one with the problem, "kilan lokaci ne baiyi ba... "inji baraka cikin sanyimurya, shuru yayi yana tunanin what sort of lokaci, kawai hes thinking Allah wants to punish him, ya sa mashi wani irin k'wadayin Haihuwa, ko arziki bai ji yana so kaman yara ba, "kar ka damu ai... Zamu haihu when the time is right... "inji Nana, daga Kai yayi ya kalleta tare da sakin murmushi, he loves her sosai, baraka tana kyautata mashi sosai amma he can never compare their love, Nana is the only person that duk ranar da zai shiga dakinta bai nuna ya gaji, he always perform he's duty as a man, kallonta kawai makes him hard saboda yanayin jikinta, at times sai yace I want to be buried in you for eternity. Shes a woman and more. "nidai I can't wait ku fara bani yara... Duk wacce ta fara kawo Mani albishir din ciki tana da kyautar new murano sabuwa dal, yafada wearing a smile, duk dariya sukayi Nana tace "if rana daya dukkan mu muka samu ciki same time fa... " "zan saya maku duka... It's not above me AI... "yafada feeling himself, zama sukayi suka dinga hira safwan na Dan saka baki time to time amma duk he's thinking of rabia, she gave him the good news of pregnancy amma baiyi appreciating ba, yasan ko alhakin ta kawia ya isheshi, yanda yayi sanadiyar mutuwar mahaifin ta, "where are you... "shine abinda ya fad'a cikin ranshi, abun haushi yaje gidansu kusan sau biyu ko uku in the past three months amma Don wulakanci in yace rabia yake neman babu Mai Kara kallonshi balle ayi mashi magana That will give him link to where she could be,. He wants to know if really he's the one tbat impregnated her, he doubts inta haifi Dan, he remembers the date and if in da akwai cikin yasan age din yaron ko yarinyar, it's morethan 2 years now. Ajiyan zuxiya kawai yake saki on and on. He's so restless and hes far from being happy. A gidan kam little habib ne tsaye yayi dilin dilin abunka da haihuwar kauye, sai wasan shi yake GA kwanon indomie gefenshi, sai yayi wasa sai ya dauki same dirty hand ya debi abinci yaci, fatima ce ta fito daga daki looking more matured than before ta kalleshi tare dacewa "mamanmu Dan Allah in bashi abincin?.. "ta tambayi mamanmu dake sallamar wata datazo sayan sabulu da magi, "aa.. Ki barshi ya ci da kanshi.. Yafi cika mashi ciki... " mamanmu ta amsa mata atakaice, "mamanmu duk ya b'ata jikinshi... "fatima ta sake fad'a mata, tsoki gwagwo dake zaune taja tanacewa "ko sarki baa yi mashu abunda kukewa yaron nan... Dan fari baku ko jin kunya... Allah ya sauwake... "ta fad'a sounding angry, komawa daki Fatima tayi ita kuma Mamanmu ta cigaba da abinda takeyi kaman bataji abinda tace ba, inda sabo ta saba da maganar tsohuwar, kullum tana cikin fadan yanda sukewa habib, wai kaman kanta farau jika, ita kam Mamanmu yaron ya zame mata sanyin idanuwanta, duk yanda yaranta ya baci data ganshi sai taji sukuni, ji take tankar tana rainon habib dinta all over again, she so much love him that duk sanda taje birni dauko kayan sana'ar ta sai ta sayo mashi kwalin indomie da madara, shiyasa girman shi Kaman ba kauye yake ba, kayan wasa kam kaman ana saidasu gidan, Wajen karfe goma habib ya isa gida, suna cikin gida suka ji karar mota tayi parking kuma a daidai kofar gidan, su dai sun san basu San kowa Mai. Mota ba Don haka babu Wanda ya maida hankali. Habib kam. Ko rufe motar baiyi ba ya fita da gudu yayi cikin gidansu, tun kafin ya k'arasa kamshin perfumes dinshi ya rigashi shiga, "Tofa.. Wannan kamshi daga ina kuma... "mamanmu dake zaune rike da little habib ta fada tana kallon kofar shiga gidan. Kaman daga sama taga habib duk idanuwanshi cike da kwalla, nor matter how a child will change, mother will still recognize them. Thanks56💚💙💜💛🧡 Sirrin wasu gayun ❤💚💙💛💛🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣6⃣ Idanuwan Mamanmu waje tana kallon habib, already idanuwan habib dake shigowa gidan sun ciko da hawaye, yana tafiya a hankali zuwa wajen mamanmu dake dukawa tana ajiye yaron dake hannunta, duk su fatina da sisters din habib dake compound basu gane habib ne ba saboda change dake tattare dashi yayi yawa, babu Mai taba cewa wannan slim habib ne tsaye haka har da Dan tumbi da silky skin, "modibbo... "shine abinda ya fita daga bakin mamanmu, duk zaro idanuwa sukayi suna kallonshi, "mamanmu... "yafada yana fashewa da kuka sannan yana fadawa jikinta, haba before you know it duk sisters dinshi sun fada jikinshi kaman zasu kadashi tare da mamanmu da yake rike dashi, har lokacin mamanmu b'ata dawo daidai ba, idanuwanta waje tana kallon habib, ta kalli hannun shi ta kalli jikinshi, she's looking so surprised, habib MA kallonta yake yana murmushi amma yana hawaye, Fatima kasa tashi tayi daga inda take zaune saboda wannan bai Kama da yaya modibbo, wannan yafi karfin ajinta, he looks so hot and classy, "mamanmu... "ya sake fad'a yana kallon mamanmu da ta kasa daidaita idanuwanta tare da rufe bakin ka, "kaine modibbo... "tafada voice dinta na rawa, da sauri ya daga mata Kai, '"nine habib dinki... Nine mamanmu.. Danki ne... "yafada idanuwanshi dauke da hawaye bakinshi kuma dauke da murmushi, "habib kaine Dan Allah ko mafarji nake... "ta fad'a cike da shock, da sauri yake daga mata kai yana cewa "Mamanmu nine... "yafada hawaye cike a idonshi, mamanmu dafa chest dinta tayi ta kuma saurin maida hannunta kan habib, habib bai kallon kowa sai mahaifiyar shi, he wonders ya akayi ya zauna babu ita all this while, yasan she have been through a lot because he's her backbone, "ban San zan tardaki Ba... Mamanmu bansan zan sake ganinka ba..."yafada cikin kuka, abinka da matAn kauye da gudu fatima ta shiga daki saboda fargaban ganin masoyinta, kafin kace me gidan ya cika da mutane wayanda sukaji habibu daya haukace ya dawo da katuwar mota, abban fatima was as shock as mamanmu Don tsaye yayi ya harde hannu a chest dinshi, sisters dinshi chukuikuyeshi sukayi har kayan dake jikinshi sukayi dirty, abban Fatima Kama mashi hannu yayi ya fita dashi waje mamanmu kam har lokacin kaman ba habib take kallo ba, bin bayansu tayi tana lekawa Don dai ta tabbatar shine, motar dake tsaye ta kalla taga wani zaune a gaba, komawa ciki tayi duk ta rasa inda zata saka kanta, sujud tayi nan waje ta Kai minti shabiyar kan ta kasa, babu abinda take fadawa Allah sai yaba mashi da gode mashi daya maido mata danta in one piece, little habib kam sai wasan shi kawai yake baj wani damu da abunda ke faruwa, Fatima na shigewa daki ta fashe da kuka, Allah kadai yasan yanda take ji, she's so happy that tears of joy flows freely. Habib na waje yana bawa maza da suka taru tare da abban Fatima labarin abinda ya faru, bai wani San while he was mad ba amma ya basu labarin da alhaji bello ya bashi lokacin da ya bugeshi, da kuma sauran labarin yanda akayi ya Kai inda yake yanzu, wasu har da kuka jin labarin shi, ko kadan bai fad'a masu dalilin haukacewar shi ba, at least he's friends might be involved. Ya kusa hour guda waje sannan ya shiga ciki, dakin mamanmu dake zaune gefe daya yashiga, kusa daita ya zauna itama tace ya bashi labarin abubuwan da suka faru har isuwa yau, zai bude baki yayi magana little gabi yashigo, kallon mamaki habib yayi mashi, he was thinking kilan kanwarshi daya tayi aure ta haifi da Mai kaman dashi bayan rabuwar su, Don yaga the little him a idon yaron, "mamanmu.... Wannan yaronfa.." ya tanbayeta looking at the adorable child daya haye kafar mamanmu, murmushi mamanmu ta saki sannan tace "danka ne... "idanuwa habib ya zaro not believing he's ears a Kallon yaron dake kafar mamanmu yayi yace "mamanmu dana ne?.. "ya tambayeta voice dinshi na cracking, dariya mamanmu tayi idanuwanta cike da kwalla, yaron kam ko a jikinshi yana zaune kan kafar mamanmu sai wasa yake da wata har baby dake hannunshi, hannu habib ya mika mashi sai ta makale mashi kafada alaman bai zuwa, habib bai iya furta irin dadin dayake ji, kawai he's feeling something That all he's life bai taba jin irin shi ba, gani yake he's fulfilled, total satisfaction is what he's getting, hannun yaron ya Kama yaro ya zame ya kama Mamanmu gam kaman zaa tafi dashi, "mamanmu nine Mai da?.. "ya fad'a hawaye na sake gangaro mashi, murmushi kawai mamanmu take, "mamanmu ina Zara... "ya tambayeta "tana dakinta.. "bai bari ta gama magana ba ya Mike da sauri yana cewa "mamanmu yi hakuri.. Bari in dawo... "yafada yana ficewa daga dakin, dariya mamanmu tayi cike fa farinciki mara misaltuwa, "abban ne... "tafadawa yaron dake hannunta, shuru yayi yana kallon bakinta. Kaman walkiya habib ya shiga dakin, fatima najin ya bude curtains tayi saurin rufe face dinta, tsayawa yayi yana kallon dakin, nothing changed, Just like yesterday, "habibty... "ya kirata cikin lafazi Mai faranta ran Mai sauraro, " habibty na...nayi kewarki.... "yafada yana takowa zuwa gabanta, hannunta dake kan face dinta ya rike ya cirosu ya ga face dinta sharkaf da hawaye, dagata sama yayi yana jujjuyawa daita, sai fad'a mata how much he loved and miss her kawai yake, sannan yana mata godiya haifar mashi da, "amaryata.... "ya rada mata a kunnenta tayi saurin boye face dinta "daman ban moreki ba... "ya sake rada mata yana kissing wuyanta, "yanzu sabuwar rayuwa zamu fara... Ni dake... "yafada mata in a very horny voice, "ki shirya da yamma zamu tafi cikin brini... "ya fad'a mata. Sunfi minti talatin tare sannan ya fita ya koma wajen mamanmu, already ta fito ta hura wuta ta dora mashi abinci, kusa da inda take tana zuba Maggi atukunya yazo ya samu wata yar karamar kujera ya zauna nan kusa daita ya fara b'ata labarin abinda ya faru tun haduwarsu da Mai saa, mamanmu na dafa abinci tana sauraron shi, har bai boye mata komai ba, kirji mamanmu ta dafa cikin tashin hankali tace "modibbo ranar da safwan ya zo nan.. Kallon daya nayi mashi naji tsigar jikina na tashi... Inna lillahi waina ilaihi rajiun... "tafada cikin hawaye "mamanmu da yazo Kinga alaman kudi tattare dashi?,, " habib ya tambayeta saboda he's dying to hear how life have been with them, kawai baison yaji ance sun shiga, dukda he sees the domination in them lokacin da aka basu wannan abun suka sha, sannan the last time daya gansu is at the hotel inda suka sauka a anambra. Cikin kuka mamanmu tace "lokacin daya zo.. Duk. Ya sauya... Kaman bashi ba... Har tsoro ya bani dukda ban San takamemmen abinda yake yi ba... Kallo daya nayi mashi naga tsigan jikina ya tashi...kudi ya dauko Mai uban yawa ya bamu.. Amma cikin ikon Allah bamu amsa ba"tafada cikin matsanacin kuka, shima habib kuka Kawai yake, wani irin bakin ciki yake ji har cikin zuciyar shi "Mamanmu Mai saa ya cutar damu... Adua ce kawai ya kubuta Dani... Yanzu ban San ya zanyi da zancensu safwan da usman ba... "yafada yana kuka kawai he's thinking he's childhood friends sun zama masu cin naman mutane, "modibbo shiriya ta ce.. Duk Wanda Allah ya shirya ya shiryu.. Duk kuma Wanda Allah yasa ta tabe babu Mai kubutar dashi... Kawai adua zakayi masu amma Sam ban yafe kaje inda suke ba... Nasan in na San kana rayu suna iya kokarin kasheka.. Irin wannan mutanen basu barin duk Wanda yasan sirrinsu da rai... Dan Allah ka fita harkarsu... Tsakanin dasu adua kawai zakayi masu.. In suna da rabon shiriya Allah yasa su dawo Kan hanya maidaidaiciya... "mamanmu tafada tana hawaye, kuka sosai habib yake, "Allah yaisa Mai saa... Allah ya hadaka da balain duniya da lahira... Yanzu mamanmu babu taimakon da zaayi masu?..haka zan dane hannuna in bar abokaina su tabe?.. "yafada crying very loud, he can't believe this is happening, he can't believe shi yayi arzikita hanyar halal amma abokan shi sunyi ta hanyar Haram, "tsakaninka dasu sai adua.. Shi kadai zaka dingayi masu... Ka dinga yi masu sadaka..amma gaskiya ban yarda kaje kusa da inda kake ba... Kanaganin so sukayi ka mutu amma Allah ya tsareka.. Nasan ko zuwan da safwan yayi gidan nan Don su San halin da kake ciki ne... Kawai ka fita harkarsu... Wayan nan yanzu ba abokanka da ka sani bane su.. "mamanmu tafada feeling so hurt from the inside Don dukkansu yaran data rainane, yanda ta San yarantar danta haka ta San nasu. Habib kam kukan da yake ya kasu kashi kashi yana kukan farin cikin dawowa cikin family sannan yana kukan rabuwa da abokanshi, bayan yasha kuka ya gaji ya daga weak eyes dinshi ya kalli mamanmu tare dacewa "mamanmu... Ku shirya zuwa da yamma mu bar garin nan... Gidan dana fad'a maki an bani... Yana da girma sosai... Duk mu koma ciki... "yafada mata, ahankali ta girgiza mashi Kai tare dacewa "tunda Allah yasa ka dawo garemu lafiya modibbo ka dauki matarka kuje kuyi zaman aure yanda ya kamata... Yarinyar tayi hakuri sosai.. Tunda habibullah ya Kai wata biyar ake zuwa neman aurenta amma ko sauraronsu batayi...ni kaina dana gaji sai na nace tayi aure Taki.. Don haka ka tafi daita ita kadai mu muna nan..." "haba Mamanmu.. Ya zaayi in barki nan...nidai gaskiya gabaki dayan mu mutafi birni... Kinga wajen da girma sosai Don dakuna sunfi goma... "bai k'arasa ba tace "aa... Bazan iya zama da sirikata gida daya ba saboda gudun bacin rana... "da sauri yace "amma mamanmu AI nan MA tare muke dake... " "saboda kauye ne.. Sannan kusan kowa na nan haka suke zaune da surukansu...Don haka ka tafi da fatima saidai zaku barmin habibullah... "tafada mashi, "mamanmu ban iya barinki nan garin... Kawai zan samu wani gidan a gari sai ku zauna...amma gaskiya ban iya barinku kauye in tafi birni ku Kuna nan.. Bayan duk wahala da kukasha bayan rabuwarmu..ko Fatima ban tafiya daita sai na sama maku inda zaku zauna... "Kai mamanmu ta girgiza mashi sannan tace "bamu sha wahala ba... "nan ta bashi labarin yanda suka dinga managing da rayuwar su ta kara dacewa "ka tafi daita... Kar kayi tunanin raina zai baci...da akwai hakkin ta a kanka..tunda Allah yasa ka dawo lafiya garemu sai ka dauki matarka ku tafi.. Ko kadan kar ka samu damuwa Don wannan kauyen ya zame mana gida... "mamanmu tafada mashi, shuru yayi for a moment sannan yace "mamanmu fatima ta haihu da kanta nan gida ko asibiti,.. "nan ta fad'a mashi irin wahalal data sha, yana jin ance aiki akayi mata ya Dan saki murmushi already he's thinking dirty abinka da Wanda ya dade babu mace. Yana zaune a gindin murhu har mamanmu ta gama dafa abinci, cikin kwano aka zuba aka kaiwa driver dake kwance bayan mota. Habib abinci yaci sosai because he misses the food of he's mother, suna tare har sukayi magrub, da kyar mamanmu tayi forcing habib ya tafi da Fatima, Don he meant what he said na cewa bai tafiya da fatima sai ya sama masu inda zasu zauna sannan ya tafi da fatima amma Ganin mamanmu Taki yarda dole ya tafi daita Don kar tayi fushi dashi. Da kuka fatima tashiga mota kaman wata amarya ba komai takewa tsoro ba sai wannan azaba datasha a darensu na farko, suna zuwa cikin birni wajen karfe goma na dare yasa driver ya tsaya a wani meat joint ya saya da abun sha sannan yasa driver ya kaisu gidanshi, daman da akwai maigadi da alhaji bello yasa akayi hiring wai Don kar ayi sata gidan tunda an zuba kaya kuma babu kowa, hannunshi cikin nata suka shiga ciki, fatima kasa boye kauyancinta tayi saboda abubuwan rayuwa data gani. The rest of the night was full of pleasure for habib and agony for fatima Don ko na farkon batasha azaba irin wannan ba, it's like opening something new all over again,. Mufida kam tun safe alhaji ya fada mata da mahaifiyar ta habib ya tuna da rayuwar shi, har da mata, kuka kawai ya rage batayi ba but she was dying, saida mahaifin ta yafita ta tashi ta shiga ciki ta dinga kuka saboda bakin ciki, for the First time she wanted something and could not have it, kome take so tana samu amma this once she loved something she could not have and it hurts her badly. Dr yana fita ya kama hanyar gidansu rabia da yaran, babu abinda kakeji sai gwarancinsu da suke bayan mota, bayan sun isa Unguwar Dr yayi parking kofar gidansu rabia ya fito ya dauki yara biyu sai. Mai raino ya dauki sauran biyu suka shiga gidan, yau the gate is opened Don haka basu tsaya knocking ba, compound din babu kowa sai wasu yara biyu, sallama Dr yyi da karfi suka fito, wannan yaran da suka gani yasa duk sukayi tsaye baki bude suna kallon ikon Allah, ajiye su Dr yayi ya umarci nanny ta ajiye na hannunsu ta ajiyesu sannan yafara cewa "sunana Dr salim bello... Shekara kusan biyu da suka wuce wata yarinya tazo asibiti na neman maganin da zata kashe kanta da abinda ke cikinta saboda bakincikin abinda ta aikata... Yanda wannan yarinyar ta nuna nadama ga abinda ta aikata yasa na bata wajen zama maimakon in bari ta kashe kanta, Wanda ya haliccemu ma yana kaunar Wanda yayi laifi ya nuna nadamansa. ..."dan tsayawa yayi tare da sakin dan murmushi yana kallon Muhammad daya dauki wata yar Leda daga kasa yana wasa daita kasancewan yanzu gidan ba kaman da ba, daman da Mai gida ko Mai arziki ya mutu komai nasa sai ya watse so use your wealth wisely Don mutuwa bata knocking, in kayi abinda Kai kadai zakayi benefiting when you die even those that hate you in the family will still try to claim some of your wealth. "ku kalli wannan halittun.. Kuna ganin da akwai Wanda yaisa hana wannan yaran zuwa duniya ko ta halin kaka ne?..."Dr yayi adding, duk shuru sukayi mahaifiyar rabia ta fashe da Silent cry Wanda bai da kara sai hawaye. "wane irin hukunci kuke ganin zaayi maku da ita inhar tayi nasara kashe yaran nan... Ku dauki abinda ya samu rabia as kaddara Don kowa MA yana iya fadawa kuma yanda muka dauki kaddara shows how Strong our iman is... Na dade ina aikin likita kuma naga mutane da dama amma ban taba ganin Wanda ya shiga tashin hankali kaman rabia ba...har yau bata bar kukan abinda ya sameta ba.... Kaddara ce ta riga fata.. Dan Allah koda kuwa bazaku amshi rabia ta zauna gidan nan ba ku yafe mata... Kuyi hakuri da abinda ya fada mata... " Dr ya k'arasa maganar cikin sanyimurya, kuka sosai mahaifiyar ta da duk wata babba na cikin gidan suke, yan yaran gidan kam har sun fara wasa da yaran, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... "mahaifiyar rabia ta fad'a cikin matsanacin kuka, dukawa tayi ta dauki daya daga cikin healthy children din tana kallon beautiful face dinta, tasan tayi Babban kuskure da bata duba kaddara ba har ta dinga yi mata baki, tana tsine mata, kallon yarinyar hannunta dake kaman ita tayi molding kanta kawai take, tasan ko yaya yaro yazo duniya indai mutum Mai hankali ne he or she shouldn't discriminate, Don kaddara na iya fadawa kowa, "yanzu rabia ta haifi wannan yaran?.."wata matar ubansu tafad'a cikin kuka itama, cikin murmushi Dr yace "aiki akayi nata aka fiddo su biyar sai daya ya koma... "Dr ya amsa mata sounding so happy and excited, he feels so fulfilled, "yanzu Kai kadai kayi wahala daita har ta haihu?.."wata ta sake tanbayan shi, "aa.. Da akwai masu kula daita... "ya sake amsawa, "Allah ya biyaka... Allah ya saka maka da alkhairi... Lallai mu mun nuna karancin imaninmu da muka tura namu waje.. A wannan zamanin ma duk laifin da ya zatayi baa bari kunne biyu suji balle ayi surutu.. Iyaye boyewa suke amma mu bamuyi hakan ba rabon zaku hadu da rabia... Allah kadai yasan dalilin hadaku amma bamu da bakin gode maka saidai muce Allah yayi maka fiye da yanda kayi mana... Kacewa rabia duk mun yafe mata ta dawo gida... " babban matar mahaifin ta ta k'arasa jawabin ta, idanuwanshi ya lumshe tare da sakin ajiyan zuciya, mahaifiyar rabia ko magana bata iyayi saboda kuka, ta rasa yanda zatayi daina kuka amma thinking that her daughter ta dauki cikin yan biyar babu dangin uwa balle na uba da zasu kula daita makes her want to cry from morning to night, kawai tana tunanin ya wahalal cikin da daya yake balle yara hudu. Durkusawa Dr yayi yana masu godiya kaman shine yayi laifi aka yafe mashi, yaran biyu ya dauka wata yarinya cikin kannen rabia tayi saurin cewa "Dan Allah ka bar mana su... Sai anty ta taho kawai... "murmushi Dr ya saki before saying "gaskiya kuyi hakuri... Basu shirya zuwa ba tukun... Zan maidosu tare da mahaifiyar su... Bayan sunyi wa alhaji sallama... " "wane alhji kuma... "wata ta tanbayeshi, "mahaifina.. Alhaji bello tanimu... "jin sunan Wanda aka kira yasa duk suka zaro idanuwa, they can believe they're together with the son of prominent man in kano State, Thanks57💚💛💜🧡❤ Sirrin wasu gayun 💚💜🧡💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣7⃣ Duk baki suka bude suna kallon shi saboda sunan wanda ya kira as he's biological father, babu Wanda bai San bello tanimu ba inda asalin Dan kano ne,  kowa suna jin sunan saboda yanda yakeyi da taimakon mutane, "Allah Mai iko... Wannan babban alamari ne...wato ta sanadin rabia zamu hadu da ire iren ku?..muna Jin alkhairi da kukewa mutane amma bamu tabbatar ku mutanen arziki bane sai yau... In ba mutanen arziki ba wa zai amshi yarinyar da tayi cikin shege ya b'ata kulawa da masu yi mata hidima har ta haihu ya cigaba da kulawa da abinda ta haifa?... Lallai wannan kadai yaisa ya nuna mana cewa rabia ba Mai laifi bace... Don duk Mai mugun hali bai haduwa da mutanen arziki sai mutanen banza irinsa... Babu abinda zamu ce maka sai dai muce rabbi ya biyaka..."uwar gjdan alhaji Ibrahim ta fad'a cikin hawaye,  Dr kam har yayi danasanin fada masu koshi waye,  yanda suka zuba mashi ido da kuma yanda suke magana makes him shy,  duk sai adua suke mashi banda mahaifiyar rabia that could not talk because of cry,baby dake hannunta sai kallon ta kawai take tana gwaranci,  yaran suka amsa suka fita,har bakin mota aka raka su ana mashi godiya,  mota ya tada ya bar wajen cike da farinciki, he don't know how he will break this to rabia,  yasan zatayi murna sosai,  he's so happy but in ya tuna da yaran yasan he will miss them sosai as bazai samu ganinsu kaman yanzu ba,  sun zame mashi tamkar other family that he sees during the day and he's family at night,  kawai bai wani abu da rabia but yasan he have feelings for her as in ya tsallake rana daya bai ganta ba kaman yayi wata,  kawai ta zama tamkar real family that he misses her every day, ajiyan zuciya ya saki yana tuki, haka suka isa gidan rabia ta nemi sanin inda suka je yace shan iska ya kaisu.  He wants to tell her inda sukaje amma yana ganin it's late, kuma yana son yafadawa alhaji abinda ke wakana. Safwan da family dinshi zaune suna kan dining table, Kowacce Tasha ado cikin expensive dress Nana ce take serving abincin, safwan na zaune kanshi kasa idanuwanshi sun koma ciki, sanye yake da jallabiya fari tas hannunshi dauke da Rolex watch sai walkiya take duk sanda ya juya wrist dinshi, he look so tired and weak,  baraka ta kalli Nana tace "kadan zaki zubamin... I don't want to eat much this evening... "tafad'a wearing a smile,  Nana kallnta tayi tace "cika maki plate zanyi sai kin cinye tas... "tafad'a cikin raha,  afra dake yamutsa face tsoki taja tare da tabe baki,  Nana da baraka kallon junansu sukayi tare da clapping hannu suna dariya,  it's what they normally do,  at times sai safwan ya tsawata masu su daina baison hayaniyar yau kam ko daga Kai baiyi ba balle yaga abinda sukeyi, kawai he's quite and absent minded,  bai yi magana ba sai da Nana tazo serving dinshi,  ahankali ya daga mata hannu tare dacewa "kawai bani something to drink... " yafada cikin sanyimurya,  da jin yanda yayi magana an San he's distubed,  "pls Kaci wani abu mana ko kadan ne... Remember da safe tea kadai kasha.. Dazun da rana ma spoon uku kayi... Yanzu ma you're asking for something to drink... Haba dn Allah... "Nana tafad'a kaman zatayi kuka,  murmushi ya saki yace "give me what ever you want zanci... "yafada yana kashe mata ido daya,  baki afra ta sake tabewa,  she have all her plan in place,  she knows what he's dying to have and she's going to hve he's attention by all means,  afra is a desperate girl sanna ta saba da samun duk abinda takeso Don haka b'ata tunanin wannan MA wont be an exception,  zata maido hankalin safwan kanta ita kadai kaman yanda yake in  the First place. She can't wait for her plans to start manifesting. Dukawa Nana tayi tana zuba mashi abincin yayi kaman zaiyi biting kunnenta ta kauce tana sakin dariya,  baraka don't care for all that because in zaa Kasheta bazata ce she's Madly in love with safwan ba, kawai dai ta bawa kanta hakuri tana ibada, ko zaiyi shekara bai kusance ta ba bai damunta kuma duk sanda yazo b'ata hanashi hakkinshi sannan he's not irritating,  he's cute and good with words,dukda bai iya boye son da yakewa Nana when ever suna tare daita yana nuna mata Shes special,  hakan bai wani dameta ba. Sake bending Nana tayi ya sakeyi kaman zai Kama kunnenta,  "ohhhhh.. What sort of thing is this haba... Wai sai ku dinga wani abu kaman yara?.. "afra ta fad'a sounding so angry,  Kai ya daga ya kalleta yace "who are you talking to.. Hope ba dani kike ba... "yafada yana hade giran sama dana kasa, "oho... "ta amsa mashi sounding angry,  "one of this days zaki shiga matsala if har baki shiga hankalin ki ba... Kindai san am not your mate balle ki fad'a min magana anyhow... Zanyi maganin ki ne... " Yafada sounding so angry, face ta yatsina ta Mike a fusace tana cewa "AI babu dole.. Sai in bar maku dining din... "tafada sounding so tensed,  "Allah ya raka taki gona... "yafada mata,  '"sister pls ki dawo ki zauna mana... Kiyi hakuri..."Nana ta fad'a mata,  wani irin harara afra ta watsa mata tare dacewa "dalla rufewa mutane baki munafuka... "da sauri safwan yazo mikewa tayi saurin rikeshi tare dacewa "Allah ya baki hakuri... " Nana ta fad'a cikin sanyimurya tana rike da hannun safwan that look so angry,  harara ta sake ballawa safwan tace. "sai wani fixge fixge yake kaman he can do anything.. Try and me ka gani.. Zaka sha mamaki wallahi... "tafada mashi fixgewa safwan yayi daga hannun Nana aikam da gudu afra ta bar dining area din, "shegiya you should have wait AI... "yafada yana komawa yazauna, duk drama da suke baraka ko uffan b'ata ce ba sai cin abinci ta kawai take.  Tana gamawa tayi masu saida safe daman kwanan Nana ne,  rakata Nana tayi ta shiga part dinta ta dawo part din Safwan,  har lokacin yana zaune kan dining yana wasa da abincin gabanshi,  da kanta ta danyi feeding dinshi suka koma falo,  daukanta yayi suka koma ciki suna hira amma babu Mai jin abinda take cewa sai shi like wise ita kadai kejin abinda yake cewa bayan kaman minti ashirin Nana tace "washssshhhh something just poured..."tafada Tana mikewa daga jikin safwan dake suckling nppy dinta, daga Kai yayi tare da kuna wutan dakin yace "something like what... "ya tambayeta "my monthly period I suppose... "taamsa mashi tana mikewa daga kan gadon,  nan da nan mood din safwan ya mugun sauya,  nothing gives him headache kaman in suna period, yadai San babu ciki kenan, bathroom Nana ta shiga ya koma ya ya tsaya rike da waist dinshi yana going up and down cikin makeken bed room dinshi,  "what's happening..."shine abinda ya fara furtawa kanshi,  kawai he thought he might need to go and see the doctor sai kuma ya tuna da yanda mutane ke magana kan problems dinsu a cikin cult da kuma yanda shugaban ke basu abubuwan da zasuyi matsolinsu ya wuce,  hakan yasa  shima yayi deciding ya tambayi what's wrong da matanshi basu Concieving, jiya suka dawo daga meeting and  he wished yayi tambaya kan nashi problem din,  wannan abun is hurting him more than talauci,  baisan something will hurt kaman rashin Haihuwa ba,  as a man that have done many evil things and that knows he might not last long on earth yana son ya ajiye yara that will inherit all he killed and drink blood and eat human flesh for,  dafa goshin yayi yana rike da waist dinshi, bayan kaman minti biyar rabia ta fito tana cewa "baby bari in dauko pad... Ban San zai zo this early ba... "tafada tana ficewa daga dakin,  part dinta ta koma ta bayan ta dauki long hijab dinta dake inda suke sallah a part din safwan ta saka sannan ta fice. Afra kam tana ficewa ta saka sexy nighty ta feasawa duk jikinta climax perfume Mai daukan hankalin duk Wanda ya shaka ta bude locker inda take ajiye kudi ta dauko bundle din 1k guda biyu,  doguwar hijab ta saka ta koma bakin window dinta tana kallon compound din that is as quite kaman nobody is in the house,. Daman tasan in har safwan na tare da  Nana bashi zai fita ba sai kusan goma na other day,  already ta nunawa maigadi intention dinta,  he's not bad looking guy at all,  daman shi safwan bai da wani maaikaci mara ilimin,  base on he's pass express kan yanda matasa masu ilimi basu da aikinyi yasa yake daukan Young educated guys as workers dinshi,  Don haka he's maigadi is one  of those guys da suna da ilimi Mai kyau and babu aiki,  yana biyansu kudin da ko Mai aiki a babban waje bai nuna masu komai, duk Wanda  yaji irin salary da safwan ke basu sai yayi sha'awar aiki gidan koda kuwa masters gareka,  sannan irin abincin da safwan da family dinshi keci haka masu aikinshi keci,  so they are healthy and cute babu Mai ganinsu yace maigadi ne, balle ya raina su,  kaman mara gaskiya ta fita ta zo kofar part din maigadin, sai juye juye take duk Wanda ya ganta yasan bata da gaskiya, Ahankali ta dora hannu kan kofar ta Dan tura taga ya bude,  da sauri ta shiga da sauri ta maida kofar ta rufe,  maigadi dake bacci yayi saurin bude ido tare da daukan pistol daga karkashin gadonshi cikin zafin Nama kasancewan it's only one bed room da kuma bathroom,  ganin afra yasa yayi saurin zaro ido yana cewa "me kike anan..."yafada yana bude window Don tabbatar nobody is watching, sakin curtains yayi ya juya gareta yana cewa "banace...kar kizo ba... I told you ban iyawa... Pls go... "yafada yana cika yana batsewa,  "Dan Allah... Ka.. saurareni...sau daya kawai... Dan Allah.. " tafada tana cire hijab dinta,  kamshin da ya bugeshi alone is enough,  sannan sexy kayan dake jikinta ma ba abun bari bane, jikinta na rawa ta mika kudin hannunta da naked chest dinta tana cewa "pls take this.... "tafada cikin rawar jiki,  maigadi kallon chest dinta  kawai yake, ko tafiya or magana ya kasa yi saboda yanda yanayin shi ya sauya in a second , "Dan Allah kar kijamin matsala... "bai k'arasa ba ta rungume shi,  ai bai kara magana ba wasa ya sauya,  atakaice bayan su gama he asked for more,  afra b'ata bar wajen ba sai wajen karfe ukun dare,  abunka da saurayi da bai da aure aiki ya yi mata more than yanda safwan keyi mata,  luckily ta koma dakinta babi Wanda yasan abinda yafaru, kawai tasan inhar ba itace Mai problem ba zata samu ciki because she plans months for this day,  she knows about ovulation da sauran su,  Don haka tasan if she's healthy ikon Allah ne kawai zai hanata dauka ciki.Dr bai dawo gidan ba sai wace gari that's after yaje ya fadawa alhaji  yanda sukayi fa family din rabia,  he's so happy to hear about it albarka ya dinga sawa Dr yana yaba irin halinshi yanda babu Wanda ya bashi advice din zuwa ganin iyayen rabia sai Don kanshi, alhaji bello is always  proud to have doctor as he's son Don duk alkhairin  da yake yi Dr yafishi saidai karfi ba daya ba.  Wacegari Dr yazowajen rabia zama sukayi ta dauko  fruits suna sha,  sai da yasha ya gaji sannan yace "Lil sister... Albishirinki..."ya rada mata,  idanuwa ta zaro ta kalleshi before saying "goro yayana... "tafada idanuwanta cikin nashi,  "well jiya ni da yaran wajen family dinki muka je.."da sauri ta dora hannu kan chest dinta saboda bugun heart dinta daya karu lokaci guda,  da sauri tace "yaya gidanmu kuma?.. "tafada jikinta na rawa,  ahankali ya daga mata kai tare dacewa "yes lil sis.. Pls ki kwantar da hankalinki...before I say what I want to say know that am going to miss you like crazy... "idanuwa ta zaro sosai bakinta bude but nothing is coming out "yes... You're going home... Sun yafe maki... In short jiya da kyar suka bari na dawo da yaran ..."kasa magana yayi saboda yanda rabia ke kuka, kuka ta farayi sosai hannunta kan bakinta,  "meye haka sister na... Why are you crying dear.. Pls ki bari remember nace hawayen aare amana... Kuma kina zubdasu,... "yafada cikin sanyimurya "am. Sorry... I. Can't help it... I can't stop the tears.... Bana bakinciki bane... Na farinciki ne... "tafad'a cikin kuka,  "then thank Allah... Don't cry pls...karkiyi kuka kinji my dear.... "daga mashi kai tayi amma she is still crying, she can't believe yau ita aka bawa labarin samun yafiyar mahaifiyar ta,  kullum tana aduar kar ta mutu cikin fushin mahaifiyar ta,  tasan she might never have a second chance a rayuwa but in tana tare da iyayen ta komai zai zo da sauki, da sauri ta sauka daga kan inda take zaune tayi kneeling gabanshi tare da dora two hands dinta kan knees dinshi tace "yaya.. Rabbi ya biyaka... Allah ya saka da alkhairi... Yaya samun mutane irinka sai an tona... Yaya..."yana ya dora kan lips dinta sannan yace "pls ki daina... If da akwai wayanda zaki gaisa is the children.. Da farko ai munje dake amma basu yafe ba sai da su alhaji da hajiyoyin suka je.. Kinga su zaki godewa ba ni ba..."yafada hannunshi kan hannunta dake kan knee dinshi, murmushi ta saki tana hawaye, da gudu ta Mike ta shiga falo wajen yaran dake wasa ta tattara su waje daya ta rungume su sai ihu suke saboda girman su ya wuce mutum daya ya rungume su lokaci guda,  da sauri ta sakesu saboda ihun da suke,  tana juyawa taga Dr tsaye yana dariya,  batasan sanda ta fada jikinshi ta rungume shi gam ba,  shima hugging dinta yayi yana shafa bayanta, she's so happy that ba Ga illan hugging dinshi,  waist dinta ya rike gam feeling some how.  Batasan ya riketa sosai ba saida ta nemi ya saketa yaki Sakinta,  ahankali ta dora hannu kan hannunshi dake kan waist dinta ,da sauri ya sauke hannunshi tare dacewa "alhaji yace in kaiku daga nan sai muje shopping kafin ku wuce... "yafada cikin sanyimurya,  kasa kallonshi tayi tace "zamuyi packing yanzu kenan ..."ta tambayeshi,  "aa muje mu dawo... Dan Allah ku bari zuwa next week... Banason ku tafi... "yafada kaman zaiyi kuka,  idanuwa tq zaro tare dacewa "yaya dan Allah kayi hakuri... Pls... "tafad'a cikin shagwaba,  baki ya turo yana cewa "you're so eager to get away from me...babu komai ai..." yafada yana dariya, rabia dai bata ce komai ba ta shiga ciki  ta shirya aka shirya yaran suka fita. Daga nan gidan wajen alhaji suka je,  alhaji ya bukaci account number inda zai dinga tura mata kudin tallafawa yaranta da kuma iyayen ta,  tana da account amma vata sani ko tana aiki ba,  daga karshe dai yace in ta samu ta turawa Dr ya bashi, kudi ya dauka kusan half a million yace ta dinga Kula da yaran for the main time,  rabia kuka kawai take saboda farin ciki, daga nan shopping suka wace da Dr, ba karamin kudi Dr ya kashe mata da yaranta ba,  har  yan gidan yayiwa tsaraba kamab wacce ta dawo daga long journey. Atakaice aranar rabia ta koma gidansu,  mahaifiyar ta rungume ta tayi suna kuka,  in kazo sai kayi tunanin mutuwa akayi don sai yau rabia take kukan mutuwar mahaifin ta,  nan mahaifiyar ta ke fada mata he said he forgives her before dying,  hakan ba karamin sanyi ya sakar mata ba amma she still cries. Dr kaman karya tafi amma haka ya barsu ya tafi,  the life was all new for rabia,  yaran kam b'ata San inda suka shige cikin gidan ba Don kowa na gidan rububinsu suke. Safwan kam was so angry that duk maitanshi baisan abinda ke faruwa cikin gidanshi ba,  inda zai kalli Mai gadinshi he might know amma damuwan da yake ciki  ya isheshi sannan ko part din afra bai ce ba and ita bata fito ba balle yaga abunda ke ranta. A takaice kowannen Bangaren is happy  especially gidan habib da rayuwa is neat and clean kullum cikin yiwa usman da safwan adua yake Don ya gano safwan is limitless and usman is Mai dala, shi da alhji bello suna plan on how to tackle the issues. yanzu kusan sati biyu kenan daya maido su mamanmu cikin gari,  gida ya samu yayi masu renting. Inda duk weekend chan gidan suke yini shi da Fatima,  ya kaisu gidan alhaji bello sun gaisa da hajiya da alhaji,  alhaji yayi fushi da habib daya amsar masu gida bai fad'a mashi ba balle ya basu  wajen zama, hakuri dai ya bashi.  Rabia have finally find happiness as zama cikon danginta gives her total joy,  family dinsu kam har na nesa zuwa ganin yaran suke,  duk Wanda yazo ya gan yaran sai yayi magana kan kaddara. Ko kadan basu magana kan uban yaran balle rai ya baci,  rabia ta koma Mai kula da gidansu Don tun first week Dr yazo ya b'ata ATM card wai inji alhaji. Dr kam duk week end yana zuwa ganinsu, he wishes he can come more often amma gidansu da nisa compared to inda suke before. He's showing care sosai kan rabia amna ita rabia b'ata maida hankali sosai because b'ata son bawa kanta hope Don tasan da wuya someone Like Dr ya b'ata second chance,  she have gotten enough From him and she don't need anything anymore sai dai tayi mashi adua. Safwan was so eager to ask he's questions as he drive to anambra for tomorrow's meeting,  kawai gani yake in ya fad'a masu zaa bashi solution da nan da wata tara zaiji kukan baby a gidanshi, he can't Just wait to start a real family inda zai shigo gida yara su tarbeshi da gudu, he can't wait for tomorrow yaji solution to he's own problems, kawai he's praying kar ace dole ya kashe rai Don yana ganin ana cewa wasu su kawo kan mutum ko heart ko wani Bangaren na jikin Dan Adam as sacrifice before bukatunsu ya biya. He don't want to kill anymore. Afra kuma tun First three weeks ta fara jin jikinta daban, she's so happy tunda tasan what might be the cause of that. Thanks58💚🧡💛❤💙 Sirrin wasu gayun  💙💚🧡💛❤🧡 ®Zuwairat (ummumaryam ) 5⃣8⃣ Habib ne zaune a office dinshi idanuwanshi lumshe sai jujjuyawa yake ahankali,  duk hankalinshi na kan safwan da usman,  he's heart hurt badly when ever he thought of them,  abubuwa sun faru da dama bayan rabuwar su,  last week ya koma old Unguwar su inda ya samu labarin sudden death din yaran Unguwar su,  yasan safwan and habib have something to do with it,  Kai kawai yake girgizawa yana tunanin how things have changed,  ahankali ya bude idanuwa yana kallon environment dinshi,  he feels so accomplished,  inda Allah ya kaddara yayi mugun abu da tuni ya aika fa uwarshi mahaifiya lahira saboda duniya,  ko kadan bai ganin laifin su safwan sai laifin kaddara da kuma rashin hakuri,  yasan inda sunyi hakuri kilan da komai ya daidaita tsakaninsu amma rashin hakuri ya kaisu ga hallaka,  ranar da yaji safwan ne Mai limitless bai gane how huge it is ba sai da ya je da kanshi,  waje ya tsaya yana kallon girman wajen,  ranar saida yayi. Kuka yana zaune cikin mota,  abinda ya hanashi  shiga shine mamanmu tace b'ata yafe yaje kusa dasu ba,  amma yaso ya saka safwan a idonshi,  he wants to talk to him,  he wants to know how it has been enjoying blood money,  tunawa yayi da suna iya kokarin kasheshi kaman yanda mamanmu tace,  alhaji bello yace he will try he's best wajen taimaka mashi kan abokanshi, wai a matsayinshi na babba bai kamata ya bar yara haka sucigaba da taasa ba tunda har ya sani,  dole zai nemi abunyi, daga limitless yaje Mai dala cars, daga nesa ya zauna yana kallon wannnan wajen dake shake da motocin zamani masu tsada da luxury,  Kai ya dora kan staring yasha kuka sannan ya koma gida, he's so moody,  yasan yana bada kudi ana masu adua shiriya amma he feels it's not enough, he feels the burden it's on him, babu abinda yakeso kaman ya gansu all together again. Yau the office was boring haka ya tashi ya fita ya shiga mota ya bar wajen,  baije koina ba sai gidan mamanmu,  cikin Dan kankanin lokaci mamanmu ta chanza,  tayi kyau sosai.  Durkusawa yayi ya gaisheta Ta amsa cikin jindadi ganin Wanda ke faranta mata rai fiye da komai a duniya, zama yayi kanshi kasa, "kuzo ku bashi abinsha... "ta fada tana directing maganar ga kannenshi,  "aa mamanmu... Banason shan komai... "ya fad'a quietly,  kallon mamaki tayi mashi saboda yanda yake magana cikin damuwa,  "modibbo lafiya dai?.. "ta tambayeshi,  ahankali ya daga Kai tare dacewa "lafiya lau mamanmu... "ya amsa cikin sanyimurya,  "inafa lafiya... Nasan in kana cikin damuwa... Ina Fatima... " "tana gida.. Daga office nake.. Ban ma je gidan ba... "ya amsa calmy kanshi kasa, "tou meke damunka.. Kunsamu da itane?. " tambayeshi sounding so distubed, "aa mamanmu... " "tou ni ka fad'a min abinda ke damunka..."mamanmu ta fada kaman zatayi kuka,  ahankali yace "mamanmu... Inason ganin su safwan ne... Ina Shiva damuwa sosai kansu... Mamanmu Dan Allah ki bani dama in gansu... "yafada idanuwanshi cike da tears,  shuru mamanmu tayi for a moment sannan tace "yanzu modibbo baka kaunar ranka?.. Baka tunanin abinda zai faru in har suka San kana raye bayan kasan sirrinsu?... Modibbo banason sake rabuwa da Kai Dan Allah ka bar maganar haduwa dasu..." tafada kaman zatayi kuka,  da sauri ya rarrafa ya Kama mata hannu sannan yace "mamanmu babu abinda zasuyi min... Kin manta Allah daya ceceni daga hannunsu shine har yau ba wani ba?... Yanda basu samu daman kasheni da farko ba nasan yanzu MA bazasu kashe ni ba... Mamanmu na kasa nade hannuna in zauna ina kallon abokai na cikin hallaka... Mamanmu Allah kadai yasan dalilin dayasa na rayu bayan nasan bA kowa zai rayu ba...mamanmu mutuwa na kan kowa... Na gwammace in mutu cikin jihadi da in mutu haka nan..." hannu Mamanmu tafara clapping tana cewa "inna lillahi waina ilaihi rajiun... Modibbo wane irin magana kake haka?.. Wato so kake ka mutu?. " da sauri yace "aa Mamanmu.. Ba haka nake nufi ba...kawai na kasa nade hannuna in zauna kaman babu abinda ke faruwa... Wallahi mamanmu ban baccin dare... Abokainane... Tare muka taso... "cikin tsoro da tashin hankali mamanmu tace "yanzu sun fi karfinka...wallahi kana tadamin hankali in kana irin wannan maganar... "tafada cikin matsanacin tashin hankali,  tsoro kawai take ji,  irin tsoron da uwa takeji in tana ganin kaman zata rasa danta, "mamanmu Dan Allah mana... Alhaji ma yace zai taimaka min... " "habib ban yarda kaje ba... Mun gama magana... "ta daka mashi tsawa idanuwanta waje,  da saurin habib yace "to shikenan mamanmu...ban zuwa... "yafada, mamanmu kawai idonta ya rufe, ba komai take tsoro ba sai kara dandana rashin danta a tattare daita, ita kadai tasan azaban datasha lokacin da habib bai nan, Don haka duk yanda take da zuciyar addini ta kasa barin danta ya hadu da su safwan. Allah na gani tana son su safwan su shiryu amma wannan war din bana danta kadai bane,  na dukkan Al'umma ne,  duka zaa tashi ayi ta rokan Allah ya yaye mana wannan balain,  ko kadan b'ata iyawa ace danta kawai zaije ya fuskancesu,  bayan taji har naman mutane suke ji,  "haka nan in nade hannuna a kashe ka acinye ka... Sam bai yuwa... "tafad'a cikin tsananin fada lokacin dataga hawaye na diga daga idon shi "mamanmu bazanje ba... Amma in hanya ta hadamu fa?.. Inyi sunyi min magana... "bai k'arasa ba tace "Kai banason rainani hankali.. Babu hanyar da zai hadaku... Tashi ka tafi... Kar ka bar fatima cikin wannan makeken gidan ita kadai tana jiranka... "tafada mashi atakaice, shuru yayi for a moment hawaye na zuba at the same time yana sakin ajiyan zuciya,  shi Kadai yasan how he's feeling,  it's really weighing him down,  kawai he will. Pray more in da akwai  alkhairi a haduwanshi da su Allah yasa mamanmu ta amince,  in kuma babu Allah ya yaye mashi wannan damuwa da yake tsintar kanshi ciki saboda su.  "mamanmu sun habib suna ina?. "ya tambayeta yana goge fsce dinshi "suna islamiya ai... "ta amsa mashi atakaice,  hannu ya saka cikin aljihu ya fiddo dubu ashirin ya mika mata,  b'ata amsa ba tace "wai wannan kudin da kake badawa duk sati bayan muna da komai da muke bukata na miye?.. " "mamanmu kawai ki rike... Ban sani ba ko zaki bukaci wani abu kuma ba kusa nake ba... Kiyi duk abinda kike bukata dashi... "yafada sounding so calm, Don jikinshi ya mutu tunda mamanmu tace b'ata yafe ya gansu ba,  he was think she will accept if she hears he's reasons amma he was wrong. "babu abinda zanyi dashi... Ajiyesu nan... "mamanmu ta amsa mashi atakaice, "mamanmu ko million nawa zan baki Dan Allah kar ki yi gardama wajen amsa... Ni da nake neman dari mu ci abinci nine yau kuma Allah ya bani... Don haka Dan Allah dana kawo kawai ki amsa kiyi min adua kaman yanda kika sabayi.. Pls.. "ya fada mata,  bata kara cewa komai ba ta sa hannu ta amsa tare dacewa "Allah yayi maka albarka sannan ya kareka daga sharrin duk wani mai sharrin... Maza tashi ka tafi... "ta fad'a mashi,  amsawa yayi da Ameen yana mikewa.  Sallama yayi mata ya fita ya hau jibgegen motar shi ya bar gidan. He was driving and still thinking,  yasan it's an evil time inda mutane suna komai Don kudi,  a lokacin da suka dawo daga anambra sai da duk  wani Mai kudi ya fita ranshi but now he knows a akwai masu arziki daga Allah and he's proudly one of them. Anambra the meeting was going normal masu pad suna kawowa pad wannan maciya tana cinyewa, masu pant suna kawowa, wayanda aka fadawa su kawo new born babies suna kawowa, wasu zuciyar mutum  na badawa,  wasu mu human heads din,  safwan kam yanzu yafi karfin wannan,  he's above petty sacrifice sai kuma more evil,  yayi relaxing kan kujera yana kallon abubuwan dake wakana,  kawai he wants the solution time,  Wato lokacin da zaka kawo matsalar ka a magance maka ita ko meye saidai na mutuwa, bayan an gama offering time aka fara solution time,  bisa umarnin shigabansu duk. Masu matsala suka daga hannu Kusan su goma sha ciki har da safwan, na farko aka nuna ya Mike tsaye sannan yace "my lord... Wani makocina ya samun ido... Kullum ina samun jite jite kan yanda yake magana kan arzikina..."yafada cikin turanci, "wane hukunci kakeso a yanke mashi.. "shine tambayan da shugaban yayi mashi cikin turanci,  "so nake a aikashi lahira... Daman ance in kana magana anyhow Wato in baka iya bakinka ba zaka tsinci kanka cikin matsala..."mutumin ya fad'awa shugaban,  "he's name and mother's name... "ya tambayi wnada ya kawo k'ara, shuru mutumin yayi for a moment sannan yace "ban San sunan mahaifiyar shi ba... Surname dinshi kawai na sani.." "dole sai ka San sunan mahaifiyarshi zaa aiwatar da abunda kake bukata,  Don haka ka samo sunan mahaifiyar shi..."shigabansu ya fadawa mashi atakaice cikin harshen turanci. Komawa mutumin yayi ya zauna wani ya Mike yace "yarona aka Kama..an kamashi da kan mutum... Inason ya mutu kafin ya furta Sunana... "mutumin yafada, hannu shigabansu ya daga sai ga madubi, "sunanshi da na mahaifiyar shi... "yafada mashi,  nan Mai neman solution ya fadi sunan victim din dana mahaifiyar shi,  babu wasting of time ya ya kira sunan sau uku yayi appearing, Nan take yayi strucking dinshi da wuka.  Who ever live by the gun will surely die by the gun. Ana gama na wannan safwan ya tashi tsaye,  harara Mai saa ya watsa mashi daga inda yake zaune,  he's the only person that ruined he's life for good, Shugaban murmushi ya saki yana kallon safwan,  one thing about power daya bawa safwan is he's heard to read, bai reading zuciyarshi kaman yanda ya kamata,  he have the ability to hide he's thought and Leave  it to himself alone, gyaran murya safwan yayi sannan yace "my lord... Yanzu nayi aure tswawon shekara daya kenan... At mata b'ata ko taba miscarriage ba... Na kara na biyu the same thing... Yanzu matana uku... Babu wacce ta taba batan wata cikinsu... Inason in sani meye matsala Don nasan am a healthy man... "yafada cikin turanci,  murmushi kawai shugaban yake har saida ya gama maganarshi sannan yace "limitless... Me yasa duk ka fi yawancin mutanen nan kudi?.. Meyasa komai naka yafi zama successful?.. Meyasa kome kake nema yana zama naka?... "safwan shiru yayi yana kallonshi har sai da ya kawo full stop sannan yace "because am hard working..."ya amsa mashi,  gatsine Mai saa yayi tare da tabe baki, "yes.. And because you're among those who gave more sacrifice than the others... " gira daya safwan ya daga tare dacewa "naji... Amma meye hadin matsalata da yawan sacrifice dina?.. Abubuwan da kuke bukata ne nayi... Don in nuna maku kwazona da kuma neman arziki... "bai k'arasa ba shigabansu yace "wannan hakan yake... Amma idan ka dauki Kyale ka shafa a gaban mace me hakan zai yi mata?.." wannan statement din yasa safwan ya danyi jim kadan sannan yqce "an dauke mata mahaifa.. "ya amsa mashi idanuwanshi cikin na shugaban, "very good... What do you think zai faru in har naka jinin ya hadu da nata jinin da ka bada..."daddaure face safwan yayi yace "ban gane nawa jinin ba.. Daman ina da jini?. "ya tambayeshi cikin rainin hankali,  relaxing shugaban yayi ya yiwa wani hannu,  wannan mutumin daya karanta masu rules and regulations lokacin da sukayi joining ya Mike tsaye tare dayin gyaran murya,  tsayawa safwan ya gyara Don ko kadan he don't know what they're driving at,  all he asked is remedy to he's rashin Haihuwa and suna bashi labarin da bai San kanta ba,  kurawa mutumin ido yayi yaji yana cewa "the rule is..in maniyin na miji yana jikin handkerchief daka bada.. Wato in har kayi relaxing a ciki sannan ka goga ka kawo..kaman yanda zaa daukewa victim din yara kaima zaa dauke naka... "mutumin ya fadawa mashi,  jin wannan maganar yasa safwan yaji wani Abu ya tokare mashi zuciya, idanuwa usman dake zaune ya zaro tare da rufe baki,  kakkabe kunne safwan yayi tare da takawa zuwa gaban mutumin yana dukan kunnenshi alaman baiji abinda yace ba, idanuwanshi kaman garwashi yace "repeat abinda kace.. Because kaman kunnena ya samu matsala... Banji da kyau ba... "yafada yana Kai kunne kusa da bakin Wanda yayi magana,  shugaban yayi relaxing yana kallonsu babi wani damuwa tattare dashi, idanuwa mutumin yayi rolling ganin yanda safwan da jikinshi ke rawa ya kasa mashi kunne a baki,  "I said the rule is.. "bai k'arasa ba safwan yayi saurin juyawa da idanuwanshi da suka sauya kala kaman ba nashi yace. "naji kana wani cewa the rule.. Wai in tambayeka.. Wani sabuwar rule aka kafa kome?.. "ya tambayeshi "aa... Ba sabuwar rule bane... Daman duk yarinyar daka San zaka goge mata handkerchief baka yarda kayi releasing ciki... Don... "bai k'arasa ba safwan da duk ya sauya har yanayin face dinshi kaman bana mutum ba yace "amma mu baka fad'a mana haka ba... "yafada yana juyawa inda usman ke zaune yace "ko ya fad'a maka?.. " tambayeshi kumfa na fita daga bakinshi,  usman da tsoro ya kamashi saboda yanda safwan ya sauya,  tubda yake bai taba ganin abu Mai ban tsoro da firgitarwa irin wannan ba,  cikin tashin hankali usman ya girgiza mashi kai, juyawa safwan yayi ga mutumin yace "baka fadi wannan rule din ba... Baka fad'a mana never to let of semen touch the handkerchief ba... "jin kumfa dake bakin shi yayi yawa yasa ya tsatar da saliva kasa,  inda ya zubda saliva din ya fara konewa yana Dan hayaki,  duj wayanda ke zaune kallonshi kawai yake,  Mai saa was so happy Don tamkar ya zubda ruwa kasa yasha haka yakeji,  "daman mutum bai cika azzalumin gaske har sai ya zalunci kanshi... "Mai saa ya fad'a cikin ranshi yana kallon wannan drama,  "ashe daman haka kuke?.. Ashe da akwai conspiracy kenan... Don kaga mu ba igbo bane yanuwanka shine zaka salwantar da rayuwar yaranmu?.. "safwan ya fada sounding so extra bitter,  "it's not... "mutum ya bude baki zai fad'a kaiwa sai safwan ya rungumeshi ya dasa amshi hakori a wuya,  duk mikewa akayi tsaye ganin yanda safwan ya koma tamkar  vampire ya Kama mashi jijiyar  wuya, da kansu hakoran suka girma suna ratsa vein din wannan mutumin,  cikin tashin hankali wani yace "my lord do something... "yafada cikin ihu yana kallon yanda Wanda ake cizo yaka shaking idanuwanshi na rufewa,  shigabansu relaxing yayi tamkar yana cenima yana kallon film,  ko kadan baiyi magana ba balle ya hana abinda ke faruwa dukda he has the power to make him stop in an instant, da sauri wani saurayi ya taho Don kwace Wanda safwan ke neman kashewa,  yana rike shoulder safwan, da sauri safwan ya saki Wanda ya rike ya Kama wannan MA ya dora mashi hakora shima ya fara cizonshi still a wuya,  Wanda ya saka sai ihu yake jini na fita daga inda aka cijeshi,  rarrafawa ya farayi hannunshi kan wuyanshi, he's heading ziwa wajen shigabansu dake kallon the second person da safwan ke cizo,  da gudu wani ya fita ya kira masu gadin wajen dake Kama da samudawa Don a rike safwan, "Mai lord he's killing them... Do something... "wani ya sake fada da karfi, shugaban kam bude baki yayi yace "show me how dangerous you're... Show me how powerful you're... "yafada wearing a dreadful smile,  usman kasa motsi yayi saboda fargaban da tsoro,  the more safwan yana cizo the more face dinshi na rikidawa zuwa na maciji,  Mai saa dafa chest yayi yana tuna lokacin dayake threatening safwan kan cewa zaiyi maganin shi,  bai taba sanin cewa he's like this ba,  shock ne ya kamashi from head to toe, he was trembling saboda tsoro,  the most annoying part is the smile kan face din shigabansu,wannan masu gadin biyu suka fara shigowa da gudu,  suna zuwa daf da inda yake ya saki wannan saurayin  ya daga hannunshi biyu ya soka daisai saitin zuciyar both of them,  kaman extra sharp knife suka shiga har ciki,  safwan bai daina tura hannun ba har saida ya ji yana taba kashin bayansu, ko kadan bai cikin hayyancinshi,  kawai he wants to kill everything in he's way, babu abinda yake gani sai kaman kiyashi yake kashewa,  tunda aka haifeshi bai taba jin temper dinshi ya hau irin na yau ba,  hannunshi ya dinga jujjuyawa a cikin kirjinsu suna ihu,  babu wnada yayi kokarin sake tasowa Don angan abun nashi azimun ne,  saida yaji jikinsu ya saki ya zare hannunshi kaman wuka daga cikin jikinsu suka fadi kasa basu ko motsi,  biyun daya ciza are still moving as kowannensu ya dafa inda aka cijeshi, sai jini kawai ke fita,  baki cike da jini safwan ya juya GA shigabansu yana cewa "ina yarana?.. "yafada cikin matsanacin ihu Mai tsoratarwa, "Kuna ganin zaku zalunceni in kyaleku?.. "yafada yana juyawa yana kallon from face to face,  "wallahi duk sai naga bayanku... Sai na kasheku...sai na wulakanta maku rayuwa... Sai na kawo karshen wajen nan in dai har baku kawomin yarana ba..."yafada da karfi har jijiyoyin wuyarshi na mugun tasowa, duk tsit sukayi babu Mai cewa komai,  harshe yasa ya lashe jini dake kan lips dinshi yace "Kai..."yafada yana nuna shugaban dayayi kasake yana kallonshi kaman movie yace "babu Dan kan ubanda ya isa ya cinyemin yara in kyaleshi... "yafada da Hausa wannan Karin,  "kar ka kuskura kayi Yaren da bamuji... "shugaban ya fad'a mashi atakaice kaman nothing is happening, kaman babu gawan kowa inda suke zaune,  "Hausa zanyi banyi turanci.. Wallahi rantsuwar dan Muslim babu shegen arnen daya isa ya cinyemin zuria in kyaleshi... Wallahi sai na ga bayanka... "yasake fad'a da harshen Hausa yana nunashi da yatsa, afusace shigabansu ya Mike yace "speak in general language... the fact that you're my favorite won't stop me from eating and drinking your blood... "ya daka mashi tsawa, dariya safwan ya fashe dashi yana cewa "did you fucking say am your favourite?.. You ate my generation and you have the effort to say am your favorite.. Su favorite anji jiki... "ya karasa cikin Hausa, shugaban komawa yayi ya zauna "you said you will feed on me.. How many times do you want to feed on me... You killed my generation... "yafada yana nufoshi inda yake zaune, bai tsaya ba saida yazo daidai gabanshi inda yake zaune ya mika mashi hannu yana cewa "give me back. My children... "yafada yana kokarin Kai mashi fad'a, yatsa daya shugaban ya daga ya Dan juya one side sai Safwan ya fadi kasa sumamme. Thanks59🧡💙❤💚💛 Sirrin wasu gayun 💛💚💜❤🧡💙 ®Zuwairat (ummumaryam) ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣9⃣ Bayan ya fadi kasa shugaban ya mike tsaye, takawa yayi ya dawo saitin kanshi tareda wani magana wanda babu Mai jin abinda yake cewa, few seconds later safwan dake kwace kaman gawa ya fara kakarin amai, kaman yana cire wani abu daga jikinshi haka shugaban ya dingayi da hannu a kanshi har safwan dake kwance ya amayar da wani abu baki wulik, hannu mutumin yayiwa abun ya taso zama ya bude baki abun ya fad'a cikin bakinshi. "giving you the extra power is of no use... Wanda na baka saboda ka kasheshi yanzu shekara biyu kenan baka kashe shi ba... Don haka ka koma kaman kowa na wajen nan..."shigabansu ya fad'a yana komawa seat dinshi, safwan yana na kwance baisan abinda ke faruwa ba har akayi meeting, bai bude ido ba sai a hotel da suke sauka, ji yayi duk jikinshi babu karfi, he feels so empty, tunawa ya farayi da abubuwa da suka faru, afusace ya mike zaune yana nishi, yanda yake nishi kaman mace Mai labor, farat daya ya saki ihu kaman wani Wanda aka yanka unexpectedly, shuru yayi ya dora hannu bisa Kai, yana kalle kalle, kofar dakin aka bude usman ya shigo da glass of wine, kallon safwan da duk. Kasan idanuwanshi sukayi ja yayi, har lokacin hannunwan safwan na bisa kanshi, ahanakli usman ya ajiye glass din hannunshi ya zauna, "na gama da kaina... Na shiga uku usman... Na shiga uku.. Wayyo kaicona... "yafada wasu irin zafafan tears na zuba daga idonshi, shoulder dinshi usmab ya dafa before saying "pls take it easy on yourself... "usman bai k'arasa ba safwan ya buge hannunshi dake kan shoulder dinshi yana cewaa "dole kace I should take it easy.. Kana da yaro AI... Nifa?.. What about me.... Ko kwaina ban gani ba... Wallahi sai na kashesu... Sai na hallaka shi... "yafada cikin matsanacin kuka, "ai zaluncin naka ne yayi yawa... Gashi yanzu garin gwaninta ka rasa zuriar ka... "wani irin kallo safwan ya watsawa usman yayi saurin kame bakinshi, "get out... "yafada mashi atakaice, babu musu usman ya dauki glass dinshi ya bar dakin, kuka safwan ya cigaba dayi yana tunanin how life is going to be without a single child, yanda zai rayu bai da yaro ko kwara daya, yanda Allah ya dora mashi mugun son haihuwa Duk duniya babu abinda yake so da kauna kaman yara, ashe haka nashi jarawaban yake, yasan he will surely die of heart attack, sai yanzu ya gane selling soul to the devil, shi ba soul dinshi kadai ya saida ba har da generation dinshi, now he knows cultism can never give you total happiness and joy, ya gane cewa cult can never be your friend and they can never love you, ko sun nuna suna sonka karya suke bai Kai zucinsu ba, he always thought shigabansu love him shiyasa yake abubuwan da yake yi Don ya burgeshi ya kuma nuna mashi kwazonshi but he's wrong, cult has no love, duk sacrifice din da yake masu they still took he's generation away, it's all about conspiracy, goge hot tears dake zuba yayi amma wasu basu bar zubowa ba, ko arziki bai so kaman yanda yake son yara ba, shi yana ta haukan aure mata da yawa saboda a cika mashi gida da yara but unfortunately bai cikin basu Haihuwa, he remember when the leader was saying too many generations. Wulla kanshi yayi kasan tiles ji kake Tim, he's so hurt in the heart that baiji zafin jikinshi, he still remembered lokacin da aka fad'a masu rules and regulations da cult din, saboda cuta aka boye masu, dayeke shi usman is lucky bai shafeshi ba, "wayyo Allah na... "yafada cikin matsanacin kuka, tunawa yayi da Mai lokacin daya je gidansu habib ya ga wannan matar da aka aura mashi da small pregnancy sai kuma ya tuna da matar usman MA ta haihu, yanzu shi kadai ne bazai haihu ba, rollong ha dingayi kasa kaman ba namiji ba, bayason ganin kowa balle a bashi hakuri, he wants to be all alone, yayi alkawarin in har mutumin daya fada masu rule bai mutu a sanadiyar wannan cizon ba sai ya kasheshi, sannan shigabansu ma bazai kyaleshi ba, he will die trying to eliminate him at any cause. Wannan Karin bai kwana ba, kaman yanda habib ya ruga ya hau motar haya haka shima ya hau motar haya na dare zuwa garin kano, the following day yana zuwa bai zarce koina ba sai company dinshi, a kasa ya shiga ciki because ya bar motar shi chan anambra, babu wanda zai ganshi ya yarda safwan ne, that's the problem with evil money, Sam baka samu kwanciyar hankali, koda kuwa ka samu is for a short time, it never last, Mai tallan goro ya fi kwanciyar hankali da natsuwa, workers kallon safwan dake tafiya kaman mahaukaci, gaidashi ake amma ko jinsu baiyi balle ya daga Kai ya kallesu, tafiya kawai yake yaje ya hau elevator ya sauka floor da office dinshi yake, da sauri ya shige wajen hutawarshi ya kamata kasa ya dasa da kuka, baisan yanda zai fadawa matanshi that shine bai Haihuwa VA bayan yanda yake treating dinsu duk lokacin da suka ga monthly period dinsu, Nana kawai yakr ragawa amma itama duk sanda tace she's menstruating hanshinta yakeji, yasan ya zama dole ya rabu dasu duka Don bazai yu su zaune dashi ya cucesu ba, kuka kawai yake kaman ranshi zai fita,. Sai da yayi kwana uku baici ba bai sha ba, phone dinshi kam misscalls sunfi a kirga Don kira kawai suke amma bai ko kallon inda wayar take balle yayi picking, A gidanshi kam hankalin mutanen gidan ya mugun tashi har sai da driver yace masu yana company aiki ne yayu mashi yawa bai zo gida ba, ganin har kwana uku yasa inna tasa driver ya kaira limitless company, har ciki aka rakata, ita kadai ta shiga yana kwance daga shi sai boxers, har bones din ribs dinshi sun fita waje saboda baici baisha for three whole day, idanuwanshi ko budewa basuyi, kokarin budesu yayi jin motsin mutum a wajen, biji biji yaga inna da duk hankalinta ya gama tashi saboda yanda ta gan safwan kaman bashi ba, cikinshi yayi flat kaman bai taba jin abinci ba, da sauri ta karaso tana salati, bakinshi bushe kamas, salati ta dingayi tana kirashi, Dan murmushi ya saki with he's changed face, "inna... Kece?.. "yafada idanuwanshi bude amma bai ganinta sosai, idanuwanshi sun kumbura beyond words, da sauri ta fita ta kira driver dake cikin office yana jin kukan inna, babu wasting of time aka kaishi hospital, sai lokacin Nana da baraka sukaje cikin mota guda, idanuwanshi lumshe amma hawaye kawai yake, ya kasa magana sannan ya kasa bude ido balle ya kallesu, kawai kunyarsu yakeji, afra dake fama da kanta b'ata zo ba tana gida, hannunshi Nana ta rike tana mashi sannu. Sai da yayi complete kwana uku a hospital aka sallameshi, bayan ya dawo gida yana kwance kan doguwar kujera Hannunshi kan cikinshi, sallaman inna yasa ya Dan bude ido, zama tayi gefe guda ya Mike zaune ahankali, Dan kallonta yayi for a moment yana kokarin reading mind dinta amma hakan bai yuwu ba, he sees nothing, ko kadan bai San an cire mashi wannan abilities din ba, "Dan Allah wane abu ne Wanda yasa ka shiga damuwa haka har zaka kashe kanka?.. " ta tambayeshi cikin kulawa, shuru yyi baice komai ba, "Dan Allah ka fadamin... Menene yayi zafi haka?. "ta sake tanbayan shi, "babu komai inna... "ya amsa mata "da akwai mana... Gashi likita yace ka bar damuwa kar zuciyar ka ta samu matsala?.. "ta sakr fad'a mashi, kawai sai ya fashe da kuka yana cewa "na cuci kaina.. Inna na kashe kaina... Na shiga uku... "yafada cikin tired tears da deep voice that is close to nothing, . "inna lillahi waina ilaihi rajiun... Safwan menene Dan Allah... "inna ta fad'a cikin tsananin damuwa saboda yanda safwan ke kuka "aa inna... Ni na kai kaina aka cuceni... " "damfarar ka akayine?.. " ahankali ya girgiza mata kai "tou me ya faru kake ka cuce kanka an cuceka... Dan Allah ni mahaifiyar kace... Kar ka boye min komai..."ta fad'a cikin rarrashin, "inna... Kiyi hakuri... Allah bai sa ina da rabon baki jika ba.. "yafada yana kuka sosai, Dan confused looks inna tayi mashi sannan tace "ban gane baka da rabon bani jika ba.. Daman kaine Mai matsala?.. " ta tambayeshi cike da mamaki, shuru yayi yana kuka "inna lillahi waina ilaihi rajiun... Safwan... Fadamin abinda ya faru... Naji kana cewa ka Kai kanka an cuceka... "ta sake tambayar shi, "babu komai.. Likita ne.. Yace... Ban... Haihuwa... Har in.. Mutu... "yafada cikin shessheka, shuru inna tayi tana kallonshi, Sam ta kasa gane abinda ke faruwa, "likita Allah ne?... Shidai ya fadi nashi sai kuma my zubawa sarautar Allah ido.. "tafada mashi cikin nasiha, lumshe idanuwa yayi yana inama doctor ne yace mashi he's infertile da ya fiye mashi wannan balain, Don ji yake tankar shi da kanshi ne ta kashe yaranshi, he's imagining having a child that look like him, dake da komai irin nashi, sakr fashewa yayi da kuka saboda bakin ciki, sallama akayi Nana tas shigo da food Warmer a hannun ta, ahankali inna ta Mike tana cewa "wannan kukan ya isa haka nan... Bari in... "da sauri Nana tace "inna ki zauna.. Fita zanyi yanzu... "ta fad'a kanta kasa "aa zo ki zauna ki bashi yaci... "Inna ta fad'a tana ficewa, ahankali Nana ta zauna kusa dashi ya daga wet face dinshi ya kalleta tare dacewa "did you cook?. "ya tambayeta cikin sanyimurya, ahankali ta daga mashi Kai sannan tace "dazun zai Kai hospital sai kuma aka sallamoka... "tafada kanta kasa not looking at he's wet face, she have come to love the monster, b'ata taba sanin zata so wani da namiji bayan abunda yayi b'ata ba amma she was totally wrong, he showed her he's good side and she totally fall for him, komai nashi is so unique, a kyauwun fuska MA yafita kyau Don he's uniqueness is beyond words, "baby da baki wahalal da kanki ba... Ban iyacin abinci... "yafada cikin sanyinmurya yana goge face dinshi "nidai Kaci... "tafad'a tana daukan cooler din daga daman tray tare da spoon, budewa tayi kamshin pepper soup din ya bugi hanshinshi, Dan murmushi ya saki tare dacewa "it scent nice... Ashe kin iya girki... "Dan baki ta turo tare dacewa "ba Kai bane baka yarda muyi'... " "ai banason ki wahalal da kanki... Tunda Allah yasa ina dashi... Ranar da ban dashi kuma sai kiyi ko ba haka ba?.." "Hakane... "ta amsa mashi sannan ta sake cewa "baby dan Allah what happened?.." "pls don't ask me... Banason yin maganar... "yafada kanshi kasa, zata bude baki ta sake magana aka bude kofar falon,afra ce ta shigo tana tafiya kaman batason taka kasa, tunda ya bar gidan bai k'ara saka a ido ba sai yau, tayi kal sosai sai rike gaban jallabiyar dake jikinta take, the other side taje ta zauna tana b'ata face, kafa daya ta dora kan daya ita kuma Nana ta maida marfin food warmer din ta rufe tare da ajiyewa gefe guda, cikin isa da takama ta gaidashi ya amsa kaman baison magana, "pls feed me... "yafadawa Nana, babu musu ta dauko ta bude, da sauri afra ta rufe bakinta ta tashi da gudu ta kama hanyar bed room dinshi, kallon juna Nana da safwan sukayi safwan ya Mike ahankali yabi bayanta, kanta kan sink sai amai take, bayanta ta dinga shafawa har ta gama sannan ta daga Kai sharkaf da hawaye tana kuka "what's wrong with you..."ya tambayeta yana kallon face dinta but he could not read her mind, cikin nishi tace "ban sani ba... "tafad'a tana kuka, in da kaman last week ya ganta haka zai durkusa ya godewa Allah yace she's pregnant ne saboda yanda ta sauya amma tunda he knows the truth about himself yasan it's not possible anymore, kawai she's having fever yayi tunani because he never thought she's sleeping most of night in hes securities bedroom, "kije hospital mana.. You look pale... "ya fad'a yana dafa goshinta, tana nishi tace. "kamshin wannan naman ne danaji... Shi ya tadamin zuciya.. Sannan this days da fever nake kwana... "tafada cikin shagwaba da farin ciki hankalin safwan zai dawo kanta, "am sorry baby... So sorry... Just try and see the doctor.. Ko na kirashi yazo?.. "ya tambayeta, "OK... "tafada kaman numfashinta zai tsinke, tafiya tayi daya biyu ta koma ta zauna bakin gado tana cewa "I can't walk.. Wallahi I feel weak... "tafad'a mashi "then ki kwanta ki huta... AI wannan kakarin amai da kikayi yasa kika gaji... Go and rest.. Zan koma falo inci abinci..."babu musu ta kwanta ya ja mata blanket ta fice, inda lokacin da yake da third eye ne da ya gano abinda ke faruwa amma yanzu nothing, hakan vai wani dameshi ba because he's tired of the whole thing called cultism, falo ya koma Nana ta tambayeshi abinda ya sameta ya fad'a mata, nan take jikinta yayi sanyi because tana tunanin kilan she's pregnant, kawai wani irin kishi Taji from nowhere but one thing about her is she's good in pretending, kaman babu abinda ke damunta tayi feeding dinshi yaci kadan ta dauko mashi fruit yasha ya kwanta tare da dora kanshi kan kafarta, baraka MA ta shigo suka dinga labari da Nana while shi yana kwance idanuwanshi lumshe amma ba bacci yake ba, kawai he's thinking yanda zai fad'a masu shi bai Haihuwa su tafi, tunawa yayi da rashin Nana da kuma yanda life will be without her, but he had been so selfish he don't want to be anymore, kawai he will ket her go taje ta samu miji tayi aure ta haihu, Dan bude ido yayi ya kalleta ta Dan kalleshi ta cigaba da magana tana shafa kanshi, baraka kam ko a jikinta, in da zaa auna safwan a jinin ta bai da wani big position a zuciyar ta, ita kawai tana ibada da kuma bin umarnin Iyaye that's all and nothing more, safwan daya lumshe ido Sam ya mance da batun afra balle ya kira mata Dr, kawai all he remember IE he's own situation. Karfe shida aka shigo da lunch as safwan ya bukata yana kwance inda yake babu abinda ke tadashi sai sallah, dayayi sai ya koma ya kwanta, ana kawo abinci ya tuna da zancen kiran Dr, da sauri ya kira Dr. Suna zaune kan dining wajen karfe bakwai Dr yazo, babu afra cikinsu tana kwance har lokacin, tare suka shiga da Dr ya dubata yana tambayar ta abubuwan dake damunta ita kuma tana fad'a mashi kaman b'ata son magana, bayan ya gama ya kalli safwan tare dacewa "sir I think amarya tana da ciki.. Dukda it's not official tana dauke da signs and symptoms na masu ciki..."Dr yafada mashi, shuru safwan yayi ya rike waist dinshi, kawai yana tunanin inda kafin suje meeting aka fad'a mashi wannan maganar har kyauta sai yayi nashi amma Sam yanzu ba haka bane, "pls check her and stop making assumptions... Dr don't make assumptions... " "sir ina amfani da symptoms din ne... "bai karasa ba ya daga mashi hannu yace "kar kayi amfani da symptoms... I want facts... " "OK sir..zan dauki jininta yanzu... Zan auna....i will call you... "yafada yana bude briefcase dinshi, safwan ba tsaye ya dauki jininta ya fita, begging dinta yayi ta fito taci abinc tace b'ata iyawa, haka ya fita ya kyaleta, fita yayi ya Kama hanyar part din inna yana kallon yanayin gidanshi, kawai he's imaganinig yanzu in ya mutu bashi da magaji. He regrets making money, he will do anything to be poor and have dozens of children, tunawa yayi da ranar da rabia ta kirashi tace she's pregnant, kawai he wish he can bring back hands of time, he wish zai iya daga murya da karfi y fadawa duk wani Mai shan wahala out there not to do bad things for money, zai fadawa mace ko namiji suyi managing kansu yanda suke kar su Kai kansu inda Allah bai kaisu ba, kar Wanda ya nemi kudi by fire by force, he wish yana iya fadawa duniya abinda ya faru a rayuwarshi, da wannan tunanin ya isa wajen inna, zama yayi asiya tayi mashi ya jiki ya amsa mata, nan take fad'a mashi wani yace zai turo, tambayar waye yayi nan ta fad'a mashi komai about him, he decided in Mai kudi ne sai yayi bincike Mai karfi sosai kafin ya aura mashi kanwar Amma luckily sai asiya ta fad'a mashi maaikacin makarantar boko ne, he was so happy about it har inna tayi mamaki "Allah yayi ma aikinshi albarka... "ya fad'a feeling inama shine. Haka suka dinga hira har wajen karfe tara ya koma part dinshi.dr ne ya kirashi wayar na falo bai daga ba. Wace gari bayan yaga wannan calls din ya kira doctor Don yaji why all the calls, "congratulations... Your wife is few weeks pregnant... "shine abinda yaji Dr yafada mashi, blowing kunnenshi yayi ya daga wayar yaga confrim da Dr yake magana sai kuma ya maida wayar kunnenshi yaji yana cewa "yanzu it's with prove not assumptions... "Dr yafada cikin murna saboda yasan all he's wives suna zuwa auna lafiyarsu so he expected this to be a good news amna sai wayar ya fadi daga hannun safwan, wani irin ihu ya saki tare da jin duniyarshi coming to an end. Thanks60🧡💙💚💜❤ Sirrin wasu gayun 💛🧡💙💚💜❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 6⃣0⃣ Jikin shi sai rawa kawai yake, baisan lokacin da wayar hannunshi ya fadi kasa ba, he can't believe the whole world is crumbling down ta the same time in he's life, wani irjn kishi kawai yakeji wai he have been sharing afra with another man, inda ba cult suka ce sun cinye mashi yara ba da hospital suka fad'a mashi he's infertile zai dauki cikin afra as a miracle, but they don't make mistakes sai in rare cases kaman na habib, har lokacin Dr was on phone yana cewa "sir congratulations...da alaman farin ciki ya hanaka magana... "yafada mashi sounding so happy, "Dan Allah da gaske afra is pregnant ko kawai kafada Don inji dadi... In Don in ji dadi ka fad'a to wallahi ka dauki hakkina... Don haka stop playing with me. ""safwan ya fad'a cikin rawar jiki, da sauri Dr yace "wallahi sir da gaske nake... She's pregnant... "bai k'arasa yaji karshen zancen ba ya wurgar da wayar tare ra sakin another horrible scream, inda voice dinshi normal yake da duk gidan anji ihun da yake amma dayake he's voice is down because of he's previous cry sai baa jin shi, ihu kawai kawai yake yana cewa "afra ubanki ya gama Dani kema kin gama dani .."yafada yana tunanin ko cikin wannan azaban kawai aka barshi ya isheshi, because he's hurt all over especially he's heart, bai son afra for s moment amma the thought of sharing her with another man bayan ya biya sadakinta hurt him, wani irin zafi da kishi yakeji, baisan he cared ba sai yau, gani yake ahanakli ya zame ya zauna kasa yana kuka, ko da bakin cikin da yake ciki aka barshi it's enough for him, amma yasan it's Just getting started, yasan there's more to come, kawai he's feeling kaman ya mutu da ya k'ara jin wata azaba kaman Wanda yaji a yau, da kuma ranar daya ji bai iya haihuwa, lokaci guda ya goge face dinshi looking so furious, da sauri ya Mike ya shiga bed room dinshi ya dauki belt ya Kama hanyar part din afra, he's going to send her and her bastard to her father, amma sai ya tabbatar she tells him who's response for the pregnancy, Kowacce na part dinta Don haka basu San abinda ke faruwa ba,amma masu gadi dake suke zaune a duty post dinsu sunga the way he's walking holding a belt , gaban wannan Wanda ke tarayya daita faduwa yayi because he have come to like her, safwan ba shiga ya maida kofar falon ya kulle sannan ya shiga bed room din da take bacci, yana shiga ya ganta kwance ta rufe kanta da blanket tana jin motsin shi ta sake lafewa a gado, bathroom ya shiga ya cika bathtub da ruwa sannan ya fito daga bathroom ya zauna idanuwnashi sunfi garwashi ja, blanket ya yaye daga jikinta tayi saurin tura legs dinta ciki alaman she's cold, "congratulations... The Dr said you're pregnant... "yafada trying not to cry, ahankali ta murza idabuwanta tare da mikewa zaune, cikin sanyin murya tace "really... "ta tambayeshi "yes really... "murmushi ta saki Tana cewa "wow.. Am happy.. Finally... We're going to be parents... Naji dadi sosai... "tafada tana lumshe idanuwanta kaman tana zata sake bacci, wani irin takaici safwan yaji, murmushin takaici yasaki yace. "but a akwia matsala... "da sauri ta bude ido ta kalleshi abunka da mara gaskiya, "problem kuma? " "yes problem.. Because you havr to tell me who's the father ..."yafada yana nada belt dake hannunshi, afra ji tayi saliva dinta ya kame, idanuwa ta zaro kaman ba ita dake lumshe idanuwa kaman Mai jin bacci few seconds back ba "ban gane ba... " AI bata k'arasa ba ya sakar mata belt ta skai wani irin razanannen ihu kaman bai ita da ko magana batayi da karfi ba, "da aurena kanki kike lalata da wani..."yafada yana sake buga mata belt, nan take ihunta ya cika koina, "wallahi bansan... "AI bata k'arasa ba ya sake lafta mata another cane, yanda take ihu yasa mata gidan fitowa compound cikinsu har da inna suna kallon ina ihun ke fitowa, Mai gadi da yayi doubling kunnenshi Don ya tabbatar if ihun da yakeji na afra ne yayi saurin mikewa ya shiga ciki, kullum inzasu tarayya sai ta kawo mashi bundle din 100k, wannan kudin ya fara zubawa a bag jikinshi na rawa, abunka da mara gaskiya baisan dukan me akewa afra ba but he don't want to take any chances, cikin hanzari ya hada kudin da nashi da yake saving ya cire kayan aiki dake jikinshi,duk Wanda ya ganshi yasan cikin matsanacin tashin hankali yake, duk idanuwanshi waje sai kallo kofa yake kar a shigo bai sani ba, da sauri ya saka wasu kayan ya dauki bag ya fito, bai kallon abokin aikinshi dake tambayar shi abinda ke faruwa ba ya fice daga gidan da gudu. Duk kofar falon su Inna suka zo while Safwan ba ciki yana neman aika afra lahira Don da waje karfen yake buga mata tambayar ta kawai yake wake da cikin jikinta ita kuma tana ihu tana cewa nashi ne the more Tana denying the more yana ji kaman ya aikata lahira, "bazaki fadi ba? "ya fad'a in a horrible and terrifying voice, afra da bakinta ke jini ta kasa magana, kofa Inna ta dinga bugawa da karfi tana kira safwan ya fito amma ko jinta baiyi balle ya sassauta mata, "taaurin Kai zaki nuna min kou.. Baki fadin Wanda yayi maki ciki?.. " ya daka mata tsawa, Nana da baraka duk dora hannu sukayi bisa Kai jin abunda yake cewa "Dan ubanka kana neman Haihuwa ta samu shine Don hauka zaka Kasheta?.. Wallahi ka bude kofa kar ij tsine maka..."shine abinda Inna tafada cikin ihu. Safwan ganin bata da niyyar fad'a mashi da wnada taci amananrshi yasa ya ajiye belt din hannunshi, gashin ganta ya rike ya dinga janta zuwa bathroom, sabon ihu afra ta farayi da sauran strength dinta, bai tsaya ba ya kaira bakin bathtub ya Kama kanta ya tura cikin ruwa ya danne,bai fiddo kanta ba sai da yaga zata daina motsi ya fiddo kanta, "zaki fadi ko in kashe ki... "ya fad'a da karfi, Afra bata San inda kanta yake ba saboda azaban datasha, da kyar bayan minti biyar ta fara cewa "sa... Li... Su... "tafada tana nishi Kaman zata mutu, "uban waye salisu... " ya sake daka mata tsawa, cikin haki tace. "se...cu r...ity... " ta fada da kyar don already ta lura he wants to kill her and he will in har b'ata yi magana ba, bai k'ara cewa komai ba ya fice ya bude kofa, duk yab gidan suna kofar dakin afra, hannu biyu Inna ta saka tana marinshi kaman ba mutum ba ko mostawa baiyi, idanuwanshi kaman ba nashi ba, "Kasheta zata kayi?.. "Inna ta fad'a sounding so bitter, jda gudu baraka da rabi suka shiga cikij part din afra for the very first time Don tunda bata sake masu suma basu damu da su shiga inda take ba, tun falo suke jin nishinta har bathroom, kaman ba ita ba saboda yanda safwan ya sauya mata kamanninta. Safwan baiyi wasting of time ba ya nufi gate yana cewa "In kula da Kai kuma Kaci amanata... Wallahi yau in ka fini karfi Just kill me... If not sai na aikaka lahira... "yafada yana zuwa wajen gate, dayan Mai gadin ya dakawa tsawa yana tambayan shi inda abokin aikinshi yake, nan ya fad'a mashi ya gudu, zamewa safwan yayi nan kasa ya dinga kukan bakin ciki da takaici. Duk wnada yaga afra sai ya tausaya mata saboda she looks so terrible jikinta duk kwance da belt abunka da wacce bata saba da wahala ba, Inna tambayar ta kawia take abinda tayi amma ko magana ta kasayi balle ta fad'a masu, sai kallon faces dinsu kawai take tana nishi hannunta kan maranta, bayan kaman minti biyar safwan ya kara shigowa looking so terrible, ko daga idanuwa baiyi Don yasan abunda zai biyo bayan if har ya kallesu, afra na ganinshi ta ja ta koma bayan Inna, "na baki minti biyu ki fito in maidaki gidan ubanki... "yafada atakaice, bayanshi Inna tabi tana tambayar shi abinda ke faruwa, nan ya fad'a mata komai, salati Inna ta dingayi. Atakaice jiki na rawa afra ta saka long jallabiya tana dingishi tafito ya ja mota ya bar gidan, bai tsaya koina ba sai a compound din Mai saa, yana shiga ya fito dga cikin mota, afra ya jawo daga cikin mota ya fara kwallawa mai saa kira kaman mahaukaci, da gudu ya fito tare da sauran family dinshi that are hearing ihun da Safwan yake, yanayin afra yasa Mai saa rudewa "na maido maka karuwar yarka gida... Sai ta nemo uban abinda ke cikinta..."yafada atakaice yana Sakinta nan kasa ta fadi tana kuka. Mota ya shiga ya bar gidan driver like vin Diesel na fast and the furious. Yana dawowa ya shiga part dinshi yayi wanka. Bayan wata biyu rabia ce tsaye tana rike da yaran biyu Dr kuma na rike da biyu, bakin gate suke suna mashi bye bye, alaman tafiya zaiyi, ajiye na hannun shi yayi suka koma wajen mahaifiyar su, kallonta yayi yace "wai kema daga nan zaki koma?.. "yafada kaman zaiyi kuka, Dan dariya tayi tace "AI gani nayi ga motarka nan tsaye. In kuma kanason in kara raka Just say it..." "eh inason ki k'ara rakani..."yafada mata, kafa daya ta sako waje yayi saurin cewa "no... Ki maida su gida.. Ke kadai zaki rakani.. "babu musu ta kira wata sister dinta ta shiga da yaran ciki, fita tayi ta rakashi har cikin motar ya shiga tana tsaye waje, ahankali ya leko yace ta shigo babu musu ta shiga, kallon ta yayi yace "kinsan ina missing dinku especially you sosai... Wallahi kaman in maidaku chan gidan inda zandinga ganin ku kullum haka nake ji... " yafada looking at her kaman he's seeing her for the First time, "lallai yaya.. Ka so kanka da yawa... Duk weekend fa muna ganin juna... " "yea I know...amma at that time kullum muna tare AI... " ya fada mata, shuru tayi just wearing a smile, shuru yayi for a moment sannan yace "hmmm yanzu an San dadin yara.. Nasan ko tafiya bazaki so yi ki barsu ba... "yafada calmly, "nikam inama zani balle in barsu... Ai ina gida always... "ta amsa mashi. "ai tafiya na iya kamaki Wanda zai zama dole ki barsu... " da sauri tace "kam yaya kenan.. Nikam ina zani?... " "misali gidan miji fa? " Yw tanbayeta looking at her reaction, shuru tayi for a moment duk yanayin ta ya sauya, ajiyan zuciya ta saki tace "yaya aure fa... Hmmm"ta amsa Kai tsaye cikij sanyimurya "eh mana... Bakison aure ne?.. "ya tambayeta "yaya you know haka nan kake zolayata da wannan maganar aure... Ni yanzu yaya who will marry me... Who will give someone like me a second chance... Wa zai bani daman samun wannan ladan... " tafada kawai sai hawaye, ita da gaske gani take nata ta kare and nobody will want to be with her as wife anymore Kai ya girgiza tare da lumshe idanuwa yace "baby you're not that bad..."rufe face dinta tayi tana hawaye tana cewa "aa... Nawa ya kare.. I have no second chance.. No body will give... "bata k'arasa ba yace "I will... "yafada cikin sanyimurya, shuru tayi Don taji abinda yace "yes I will give you a second chance... Zan aureki if you find me worthy of being with someone as special as you're.... " sakr kulle face dinta tayi gam tare dacewa "pls yaya ka daina... Wannan wasan babu dadi... Pls.."tafada cikin hawaye, "no baby ba wasa nake ba... Tun ranar dana fara ganinki na yaba da halinki.... I was like wow wish she wasn't knocked by another man... Amma still because you're special hakan bai sauya komai daga son da nake maki ba... Pls am serious.. It's not out of pity nakeson ki... It's out of love... "yafada in a sweet tune da bai taba mata amfani dashi ba, kuka kawai take tana kara volume din kukanta tana sauraronshi da wannan kalamai masu dadi da bata taba tunanin zataji su daga bakin wani namiji ba balle a unique and cute person like Dr salim bello tanimu, "baby I love you... Pls... "ya sake fad'a mata yana kama hannunta dake face dinta, kissing hannunta yayi yace "pls princess marry me... "yafada cikin whisper, "Dan Allah... Da gaske kake?.. "ta tambayeshi, da sauri ya daga mata kai yana cewa "yes my angel... " "you will marry for real?.. "ta fad'a without any pride na yanmatan zamani "yes I will marry you... Ke zaki aureni?. "ya tambayeta sounding so sweet "yes..zan aureki.. You're among my joy and happiness... Seeing you give me total satisfaction..." yafada hannunwanta biyu cikin nashi "pls don't joke with such thing... "tafad'a cikin hawaye sosai, "Nima ba wasa nake ba... " "nagode... "da sauri ya dora hannu kan bakinta, hannunshi ta zare daga bakinta tace "na fidda rai ga rana irin ta yau... Allah have given me a second chance... Nima na yafewa safwan... "yafada cikin kuka, idanuwa ya lumshe wearing a smile sannan yace "Allah bless you for your golden heart....naji dadin wannan statement.... Allah ya biyaki da kika San komai na da silah nor matter how good or bad.. Komai da zai faru yana da reasons... " yafada cikin calmness, "na yarda... Komai na da reason...i met someone special because of him... Someone da bani da dream din gani a rayuwa... "dariya yayi yace "am I really special da zaki ce baki da hope din ganina? "murmushi ta saki with wet face dinta sannan tace "yes you're... Ba kowa zai samu daman ganin mutum irinka ba... Ta Kowacce fuska you're extra special... "tafada tana rufe face dinta, murmushi yayi ta kara dacewa "thank you... " ta fad'a sounding so happy "another reason why j love you... You're straight forward and always say everything straight from your heart... But stop thanking me because bani nake maki favor ba ke kike min favor because without you I won't be complete...so nake Nima ki jera min yan hudu... "yafada yana daria, haka suka dinga hira har lokacin b'ata bar mamakin abinda ke faruwa, gani take kaman she's dreaming Don kawai ji take kaman ta ruga cikin gida ta fad'a masu abinda ke faruwa. Sun fi hour suna hira sannan ya tafi yana cewa "Bari inje in rarrshi uwar gida... " yafada looking so happy, Dan marairacewa rabia tayi before saying "Allah yasa ta yarda... Wallahi zanyi mata biyayya... Kome tace inyi zanyi.. Nima in samu ladan aure pls... "tafada kaman zatayi mashi kuka, dariya kawai yake looking si excited, at least Allah yasa rabia b'ata da abinda ya tsana most a rayuwar yanmata, that's rashin yanga da boye feeling, "Karki damu... Amma Nima fa kome nace kiyi zakiyi... Babu gardama... " yafada yana lumshe idanuwanshi, da sauri ta boye face dinta tana dariya. Yanzu kam safwan yayi wata biyu da sanin bai Haihuwa, Mai cutar HIV MA ya fishi Kyauwun gani, ya rame ya kare tas, meeting na farko da akayi baije ba shigabansu yayi Warning kan in baizo ba next gidanshi zasuyi meeting, hakan yasa yaje na wannan watan, he was happy mutane biyu data ciza are dead, kawai yana kallon yanda zai iya kashe wannan shugaban amma ko kadan bai da halin hakan, bai iya zuwa da wuka ya kasheshi, kawai he's so mad and yasan it's meant to be, ya gaji da shiga hakkin matanshi dayake, he needs to tell them shine baj Haihuwa, kawai he's afraid kar Nana ta barshi, baisan yanda komai zai kasance ba if she left, he's not enjoying he's wealth and he's a little bit happy because of her, in ya ganta nan take yake mance da pain dinshi, last month tayi kuka sosai dataga period dinta, saboda tsoron kar ta rabu dashi yasa ya kasa fadawa baraka he can't have a child, yasan if she knows Nana zata sani, yau kam he will come to term, he will tell them the truth, gabanshi na faduwa sosai but dole ya ajiye selfishness gefe guda, he really have to face he's fear, ko kadan bayason tayi kuka wannan wata because her period is coming soon, sanye yake cikin jallabiya looking so tired and lean, kaman bashi ba, wani Mai HIV din yafishi kyau da cika, duk ya zaizaye kaman bashi ba, a hakan MA it's because he have Nana to reduce he's pain. Ahankali yana tafiya kanshi kasa ya nufi part din baraka, falo ya tardata Tana kokarin tashi ya shigo, gaidashi tayi ya amsa mata yana zama, abun sha ta dauko mashi ya amsa ya ajiye gefe guda ya zauna ya natsu ya fad'a mata Dr sunce bai haihuwa, tana jin wannan statement din rashin Haihuwa tace "tab... Ashe kaine Mai matsala...to da sauki AI tunda bamu bane masu matsala... " tafad'a ahankli, "yes.. Congratulations... It's not you... Don haka nazo if har you want to go zan. Sauwake maki yanzu without delay. It's not because I don't csre but it's because banason in shiga hakkinki... In kuma zaki zauna saboda luxury life shikenan.. I will give you all in my power... "yafada cikin sanyimurya, "kam lallai... Gaskiya gani nake there's no about of lurury Da mutum zaiyi comparing da Haihuwa... Kaman ni yanzu inason Allah ya bani baby da zan kira da aisha... Don haka bazan zabi luxury kan yara ba... "wannan statement yasa safwan kwalla, tunawa yayi da yanda ya Kasheta, "am so sorry... "tafada ganin yana kuka "aa.. Nine zance sorry... Nine mugu Kuma ko kukan jinj zanyi ko ace wuta zai fito daga idanuwa na bai isa ba.... Pls am sorry... Na sake ki saki daya.. Biyu... Uku... Go and find happiness baraka... Thank you for putting up with a monster like me... "da sauri ta rungume shi, Shes so happy about it, dukda tasan she will miss him but she don't really care if he dies, kawai wannan tsana da tayi mashi for no reason is in her and yana damunta, she tries so much to love him amma Allah baisa ba, yana cewa ya saketa taji wani irin iska all over her body, bayan kaman minti ashirin ya Mike ya fita yana goge face dinshi ya fita ya Kama part din Nana gabanshi na muguwar faduwa, bai San how long ya roki Allah yayi mashi wani abu ba but yau he prayed that Allah ya dauke komai daya mallaka amma kar Nana ta barshi. Jamaa ina wayanda basu sayi rain soul ba, pls I urge you to give it a try, rain soul it's a whole health in a sarchet, duk wata ciwo Insha Allah tana healing in har kana da halin sha yanda ya kamata, in short har cancer yana healing da yardan Allah, har dasu infection dayayi yawa a jikin mata, I can't list abubuwan da rain soul keyi because suna da yawa. For info contact 08063328903 Thanks61🧡❤💚💜💙 Sirrin wasu gayun ❤💚🧡💜💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 6⃣1⃣ Yana tafiya zuwa part din Nana yana hawaye, in Nana tayi statement din baraka yasan he will be heart broken,  koda yazo bakin kofar part dinta yafi minti biyar tsaye,  kawia he's praying to Allah yasa kar Nana ta kishi,  ya San ya dade rabon dayace Allah yayi mashi wani abu kawai because he's thinking he's not worth it anymore,  amma today he wants to pray ko Allah ya tausaya mashi kar Nana takishi,  yasan he deserve all the bad things in life right now amma loosing Nana will kill him slowly,  yasan inna is among the important part of him amma irin kulawan da Nana take bashi yasa take daban wajenshi,  ajiyan zuciya ya saki sannan ya dora hannu a kofar ya bude ahankali,  babu kowa falo maida kofar yayi ya rufe ya shiga ciki walking like mara gaskiya,bedroom dinta wnada yasan she's always inside ya bude ya hangeta kwance, walking gently ya shiga ya zauna bakin gadon yana kallonta,  ahankali ta daga kanta ta kalleshi tare da murmushi, "baby bacci kike.." yafada yana haye gadon "no... Kawai marata na ciwo ne... Shiyasa na Dan kwanta... " ta fada cikin sanyimurya, jawota yayi jikinshi sannan yace "sorry babyna... Nasan it's your period... "da sauri tace "Allah yasa bashi bane... I want a baby now... Allah yasa bashi zai zo ba... "tafada kaman zatayi kuka,  ji yayi hawaye na taruwa a idonshi,  shafa kanta yayi yace "baby... Am so sorry... "yafada cikin whisper,  daga kai tayi ta kalleshi tace "mene kuma?. " "baby... Dawo nan... "yafada yana nuna mata saman cikinshi, babu musu ta dawo zama cikinshi ta zauna, shi kuma ya jingina da kan gadon,  "I want you to look at my mouth kiji duk abinda zan fad'a... And pls say exactly what you want... Banason in zama selfish kaman yanda nayi forcing dinki kika aureni...."da sauri ta dora hannu kan bakinshi idanuwanshi cikin nata, "am glad you forced me... Nasan da nayi dana sanin inda ban aureka ba... You thought me good lesson and you thought me how to Love..." tafada voice dinta na rawa,  "thank you for loving me baby.. Amma I don't deserve you anymore... "irin kallon da take mashi yasa ya kasa magana,  idanuwa ya lumshe sai GA hawaye,  cikin tashin hankali Nana ta sa hannu tana goge face disnhi kawai sai ta fashe da kuka sosai, rungume ta yayi yana cewa "pls don't cry... Dan Allah don't cry... I want to confess to you... Pls kar kiyi kuka... "yafada yana shafa bayanta, Nana kam ya kasa daina kuka,  haka nan taji gabanta na faduwa, he's mood says alot,  da kyar ya samu tayi shuru,  sannan yacigaba dacewa "baby.... Abinda nayi maki ba ke kadai nayiwa ba.... I did it to lot of girls..." yafada cikin rawar murya,  idanuwan Nana ta runtse as the pain come back to life,  kaman jiya ne yayi tearing dinta into limps, ahankali ta bude ido tare dacewa "amma yanzu ka daina?.. "ta tambayeshi voice dinta na cracking, da sauri ya daga mata kai,  yana cewa "da daina baby.... Na daina tuntuni.... I hate my self for that... "yafada yana hawaye,  hannu tasa ta goge mashi "hubby wallahi duk karuwancin yarinya in har zata hadu da kai b'ata karasawa...sai jn dai sassauta mata Kayi...Sannan duk wacce tazo wajenka abun hannunka ya kawo ta.. Just like yanda  Nima kwadayi ya kawo ni... Don haka Allah ya gafarta maka.. Damu baki daya... " kiss yayi mata sannan yace "nagode Nana... Allah ya baki aljanna koda kuwa ni Bazan samu ba... "da sauri ta dora hannu a bakinshi again tace "Allah ya bamu gabaki daya... Rahama na Allah ne kuma indai ba shirka mutum yake ba mutum bai fidda rai GA rahaman ubangiji... "tafada ahankali "haka ne... Amma ni na fidda rai... Ina da dalilin fadin hakan...pls don't ask me why... "yafada hawaye na gangarowa daga idonshi,  "OK... I won't ask... But kar ka fidda rai... But pls kome kakeyi indai kasan it's bad ka barshi...pls "ta fad'a mashi,  shuru yahi yana kallonta,  ajiyan zuciya ya saki sannan ya fara b'ata labarin rabia har izuwa lokacin da ta samu ciki suka rabu,  "inna lillahi waina ilaihi rajiun... "tafada tana kuka,  "pls kiyi hakuri... It's over two years now... Kawia I feel is should tell you before in fad'a maki abinda Dr yace game Dani,... "yafada yana rarrashinta,  saida tayi kuka ta koshi sannan tace "yanzu Ashe mune masu matsala... Laifinmu ne da bamu samun ciki... "da sauri tace "no ba laifin ku bane....it's not your fault at all... Pls baby don't leave me... It's me..."ya fada jikinshi na rawa,  "I don't understand... Don't cover up for us...you just told me someone was pregnant for you... "tafada tana kuka, "baby daga baya Dr yace ban iya Haihuwa... It's all me.. I told baraka tace b'ata iya zama Dani... Tace she want children... Na sake ta... Saki uku..."idanuwa Nana ta zaro tana cewa "why pls..."tafada cikin matsanacin kuka "tace b'ata iya zama da mara Haihuwa.... Kema if you want to go... "sai kuma yayi shiru yana hawaye,  kuka kawai nana take jin abinda yake cewa,  cikin kuka tace "Nima inason yara... but with you... ina zanje in samu yara in samu farin ciki?.. I never knew zan kara kaunar wani abu Mai suna d'a namiji..but you thought me how to Love again....ko na tafi my happiness is here...ko baka iya bani abinda zan ci zan zaune da kai balle kuma you give me care more than I deserve.... "tafada Tana hawaue har lokacin tana zaune a ruwan cikinshi, waist dinta biyu ya rike yana kuka, cikin hawaye ya girgiza mata kai inda yake cewa "baby I know you love me...so sone amma sonkai is number one.. Kar ki cutar da kanki because of  me...... Parents dinki will want to see their grandchildren ...kema zakiso kiga yaranki... Dan Allah kar Laifina ya shafeki... Pls..."rungume shi tayi gam tana cewa "I want to be with you... ko da yara ko ba yara...bayara suka hada mu ba so bazasu raba mu ba... Kuma AI Dr ba Allah bane...i will wait ...we should wait together... Allah zai bamu yara at he's appointed time... "tafada still crying,  shima kuka yake amma he's extremely happy,  cikin kuka yace "baby am paying for my deeds... you shouldn't go through this with me..  " yafada crying very loud,  "I want to... "ta fad'a cikkn kuka itama,  haka suka rungume juna suna kuka to be sincire suhail yasan she don't deserve to be with him, no woman should witness lack of child,  kuma yasan no miracle will ever happened amma he's happy she choose to stay,  now he  have to stay alone with her giving her more of he's divided attention.  Bayab kaman hour guda sunsha kuka sun koshi ta kalleshi tace "baby have you been looking for the girl you impregnated?.. "ta tambayeshi cikin low voice,  "yes... Dukda ina ganin babu cikin because I told her to. Abort it... Kawai ina zuwa neman ta in b'ata hakuri for what she went through because of me... Amma tunda aka koreta daga gida b'ata kara dawowa ba ...allah yasa b'ata shiga another life as a results if what I did ba... Walahi I feel bad when ever nayi tunanin ta... Baby telling you this ease my pain sosai... "yafada still crying, voice dinshi bai wani fita sosai,  "hmmm...nidai keep checking... Nasan ko yayane zasu sami labarin ta... Pls dont stop going... "tafada mashi,  "dear na gaji ne.... Wallahi yan gidan in dai ka kira Sunan ta babu Mai kara kallonka balle a fad'a maka anything about her... Nasa sun tsani yarsu. Laifina nada yawa sosai..  Shiyasa nake ganin babu ni babu rahama  .."sake rufe bakinshi tayi kwantar da kanta kan chest dinshi Don har lokacin bata sauka daga kanshi ba, "baby I have a plan... " "menene... "ya tambayeta yana daga kai yana kallonta,  "next time muje gidan tare... Zan shiga as her friend in tambayi parent dinta inda take... You need to ask for her forgiveness... Sannan if Allah yasa b'ata zubda cikin ba shikenan...in kuma Allah ya kaddara ta zubda shikenan... "hugging dinta yayi gam sbaoda farin ciki, he's so happy cikin farin ciki yace "baby wannan shekaran har Mai neighbors dinku goma sai sunje makka.. It's my reward to you... I love you so. Much... "yafada mata yana rungume daita sosai,  from the bad moment come happiness,  from happiness kuma sai desire,  duk sun manta da abubuwan da suka faru suka farantawa junansu rai like never before,  wanka ya shiga ya barta nan yana cewa Bari yaje wajen inna.  Yana zuwa ya bayyana mata abun da yafsru tsakanin shi da baraka, inna b'ata ji dadin hakan ba amma it's late.  Babu yanda ta iya da wannan lamarin. Habib dai yana nan yana bin kan mamanmu kou Allah yasa ta yarda amma ko maganar mamanmu batason ji,  b'ata MA bashi daman yayi magana balle ta sauya raayin ta,  ita kawai tayi tsaye inda take na cewa bai zuwa,  duj ya rasa inda zai saka kanshi,  he can't believe gashi cikin gari guda da Safwan da usman amma bai ganinsu. Fatima ta samu new ciki and it's giving her a little bit of tough time kan na farkon Kullum cikin rashin lafiya take hakan yasa habib bai da much time sosai, alhaji bello yayi magana da manyan malamai har kusan biyar and sunce Insha Allah indai zaa basu daman ganinsu zasu iya yi masu adua da waazi Mai ratsa jiki.  Shi kanshi alhaji bello is eager suyi magana da habib amma rashin amincewar mamanmu yana damunshi,  kullum suna maganar da habib, kaman yanzu habib na zaune a office din alhaji habib yayi tagumi yana sauraron alhaji bello dake cewa "Insha Allah zamu Shawo kan mamanmu.. Kuma in Allah ya yarda we will get your friends back... " alhaji ya fad'a calmly yana kallon yanda habib ke kara shiga damuwa kullum saboda abokan shi, hakan make alhaji love him more kullum cewa yake sir ko zan mutu kawai bani da burin daya wuce abokaina su dawo kan hanyar Mai daidsiciya, wannan statement da yakeyi yasa alhaji ya kara tashi yayi magana da manyan malamai na kasan gabaki daya,  suna jiran kirashi at any time zasu zo "mamanmu bataso... Kuma bansan ranar da she will come to term ba.. Har na gaji da jiran ranar da zata amince.. Kuma banason ketare umarnin ta... "yafada cikin sanyimurya,  "kar ka ketare umarnin ta... She's a mother... Nobody will want her beloved child to go into war witth cult... Maganar gaskiya koni nan am scared... Kawai dai nasan mutuwa dole ne kan kowa and it's good dying doing something for the sake of Allah amma maganar gaskiya cult are dangerous... Kuma saukin abun abokanka basu dade ciki ba Insha Allah...Allah zai bamu nasara kansu... "alhaji ya fad'a mashi,  ajiyan zuciya habib ya saki ya dora kai kan desk din alhaji looking so distubed,  few seconds later ya daga kai tare dacewa "sir ko zaka taimaka kayiwa mamanmu magana?..nasan she won't refuse you... "inji habib,  "tou shikenan... Zanyi mata magana... "ya amsa mashi, ajiyan zuciya habib ya saki tare da murmushi yana cewa "alhamdulillah... Now am happy... Insha Allah zata amince.. "ya fad'a sounding so excited.  Yanzu alhaji da habib are close kaman ba uban gida da yaronshi ba, at times in habib bai komai zaizo office din alhaji su dinga labari har da dariya kaman wasu mate,  Allah ya dorawa alhaji son habib tamkar danshi, sannan kullum yana kara sonshi saboda yanda yake da halin kirki sannan bai da son kanshi,  yasan many people won't think of he's bad friends in sun samu matsayin da habib ya samu amma she despite everything he cares for he's friends kaman yanda ya damu da kanshi. Rabia ta fadawa iyayenta yanda sukayi da salim and farin ciki wajenau bai misaltuwa,  ance Zakara da Allah ya nufa da Shara babu abinda ke hanashi,  da akwai yanmata da dama da basu samu daman da Allah ya bawa rabia ba,  mahaifiyar ta could not hide her happiness,  rabia Kuna farin ciki ya sa babu abinda take sai kuka,  she almost cried her eyes out, sai da aka fara yi mata fada sosai sannan ta daina,  har cikin ranta ta ji haushi da tsanar safwan ya fita ranta,  Allah gave her a second chance with the man da ba kowacce mace ta isa taje inda yake ba,  so shima safwan deserve her forgiveness,  kallon yaranta dake zaune kasan suna wasa tayi ta saki murmushi,. "Allah yayi maku albarka farin cikina... I have come to love you all...nasan zina bashi ne amma Allah kar ya sakawa wasu da ku.. "tafada hawaye na gangarowa daga idonta,  duk sanda ta tuna her children might be object of molestation sai taji gabanta na mugun faduwa,  tasan Allah ba azzalumin sarki bane and she's scared of what might happened,  a da bata damu da yaran ba amma with time sun shiga jininta sosai,  abun da ke b'ata tsoro shine tasan ba ita kadai ce victim din Safwan ba, tasan da akwai wasu da dama chan wani wajen crying for vengeance kaman yanda itama tayi kukan Allah ya saka mata "rabbi ka tausaya masu... "shine abinda ta fad'a cikin hawaye,  yaran kam basu San abinda take fadi ba Sai wasan su kawai suke suna dariya looking so adorable,. Dr tun kafin yazo wajen ya rabia yayi mata maganar aure ya fadawa dad da mom dinshi,  babu abinda suke sai  sa Mashi albarka for yanda Allah ya bashi zuciya Mai kyau,  sun bashi hadin kai dari bisa dari,  Don haka yasan wannan is a side sai Kuma matarshi.wajen asuba tana zaune kan wani Italian bed wanda ko makaho ya shafa yasan an zuba millions wajen siyansu, ta hada kai da gwiwa sai kuka take,  Dr zaune kusa daita sanye da kayan bacci yana magana ahankali bakajin abinda yake cewa, b'ata daga kai ba sai shessheka kawai take,  rarrashinta kawai yake with sweet and lovely words da ya kamata miji yayiwa matarshi in Allah ya kaddara zai karo aure ba munana mata ba,  he's telling her she's more precious than anything and auren da zai karo is bisa kaddara, ahankali ta daga kai ta rungumshi tana kuka,  she's so beautiful and perfect,  shafa bayan ta kawai yake yana cewa "kiyi min Allah yaisa in har ba shiga hakkin ki in any way ..."yafada kaman zaiyi mata kuka too,  "I won't... Nasan you will do the right thing... "tafad'a cikin kuka,  kiss yyi kan silky night gown dake jikinta tare dacewa "thank you for trusting me... "ya rada mata, Cikin kuka tace. "Dan Allah zan nemi alfarma daya... " "pls say it what ever you  want is all yours... " yafada mata calmly,  cikin kuka tace "pls... Nasan gidan is well enough for mata har hudu... Amma pls ka rufamin asiri kar ka kawo ta nan... Wallahi I cant watch you go into another woman's apartment... "tafada cikin kuka sosai,  silky head dinta ya shafa yace "no problem..  Bazan kawo ta nan ba... Zan kaita gida na biyar on the street... Hakan yayi maki?.. Banason kaita nesa saboda yaran... Inason family dina su zama daya especially yarana... Kaman yanda step mom dina ta zamemin uwa haka nakeson yarana suyi mom biyu at both side... "kai ta daga mashi alaman ta yarda. He was so happy,  maryam tana da kishi sosai amma with he's prayers it come easy sannan  Allah yaga zuciyar shi and he made he's worst fear simple. Yau sati guda kenan da safwan da Nana sukayi maganar zuwa gidan su rabia  tare,  amma bai Kara maganar ba Don he's afraid taje aci mata mutunci,  yau da asuba bayan sunyi sallah tace "baby pls yau muje gidan nan... " "wane gida... "ya tambayeta with he's eyes closed, "gidansu rabia... " "baby are you sure you want to go?.. Banason aje a fada maki magana Don kinzo neman rabia... " "kome zaa fad'a min zan dauka indai zamu samu inda take... Pls don't say no... "tafada mashi "I won't say no... Kawai dai banson Ranki ya baci ne... " "pls don't say that... Nidai in munyi breakfast muje daga nan ka wuce office... " "baby breakfast AI safiya ce..why not bayan lunch... "kai ta girgiza mashi tace "aa kawai zuwa 10 muje... Pls... " "OK shikenan.."ya amsa mata. Dukda baison zuwa haka ya shirya wajen karfe 11suka shiga part din  Inna sukayi mata sallama ta fito cikin Arabian gown Wanda in ta Dan ratsa cikin rana sai jikinta yayi walkiya saboda expensive stones dake jiki,  safwan na sanye da expensive gezner looking dull. Shi da kanshi ke tuki yana shiga Unguwar old life dinshi ba dawo mashi,  kaman ya fad'a mata this is where he grew up amma yasan hakan will cause lot of questions which answering them will be equal to he's death,  har bakin gate dinsu ya zo yayi parking, yasan in har ya fita zaa samu wayanda zasuyi mashi magana Don duk yanda zaKa sauya  wayanda suka San yarintar will always recognize you,  nuna mata gidan yayi tazo fita yayi saurin riketa tare dacewa "pls... In sunce basu San inda take ba don't stress it... Kawai ki fito kinji kou... "yafada cikin sanyimurya "pls relax... Insha Allah sai na gano inda take... Don haka kawai ka kwantar da hankalin ka... " bai saketa ba yace "baby they're angry parent,children ,wives who lost their husband, father as a results of abinda nayi mata.. Ba lallai su saurareki ba... So pls don't force them kinji babyna?. "ahankali ta daga mashi kai tare dacewa "shikenan.. I will do as you said... So don't worry... "tafada tana sauka daga motar, ahankali ta taka tazo bakin gate din ta tura taga it's open ta shiga, abinda ta fara cinkaro dashi yasa jininta tsinkewa Don Muhammad ne tsaye da kwallo hannunshi, dukda batasan who own the child ba remarkable resemblance dinsu da safwan is out that kallon daya zaka mashi ka gane danshi ne ko kuma he's family, kasa tafiya tayi ta tsaya Tana kallonshi, alhankli yake tafiya kaman he's afraid of touching ground, Nana kasa tafiya tayi ta tsaya tana kallon yaron daya juya mata baya yana shigaciki, kaman ta gudu ta daukeshi ta kaiwa safwan haka take ji, amma that won't make good impression. Ajiyan zuciya ta saki tabi bayan Muhammad tare da yin sallama. ThanksWata yarinya data fito daga part din da Muhammad ya nufa ta amsa sallama tare da kura mata ido tana kallon Nana, "wa kike nema?.. "ta tambayi Nana, "pls rabia nake nema.. Tana nan kuwa?.. "Nana ta tambayeta tana leka yaron dake shiga ciki "wa zaa ce mata?. "yarinyar ta tambayi Nana, she was so happy to hear this and ta tabbatar wannan yaron data gani ba kowa bane illah dan safwan dukda yafi safwan kyau sosai, ajiyan zuciya ta saki tare dacewa "bakuwa tayi.. Pls ki kirata.. "Nana ta fad'a mata, babu musu yarinyar ta koma ciki Nana ta daga hannu ta godewa Allah tare da dora hannu kan chest dinta, she was so excited, bayan kaman minti uku rabia ta fito rike da another baby Wanda kanta yasha gyara sosai, Nana couldn't help it saida ta wage bakinta sosai tana kallon rabia da baby dake hannunta, "yan biyu?.. "ta fad'a cikin ranta, yanda take kallon rabia yasa rabia kallonta from head to toe, "nice rabia... "rabia ta katsewa Nana tunani, da sauri Nana tace "ina kwana... "tafada jikinta na rawa, " lafiya lau..ban ganeki ba... "rabia ta fad'a tana sake kallonta, kawai sai gabanta ya fadi tana tunanin kilan matar Dr ce saboda shiganta na alfarma ne, yanayin kayan jikin ta ya nuna she's either rich or she's from a rich family, sai kuma ta tuna da ai wannan yarinya ce, Nana ta kasa magana babu abinda take kallo sai yarinyar dake hannun rabia, "pls come in... "rabia ta fad'a mata, ganin sai kallo kawai take sannan shes looking at the baby kaman she knows her from somewhere, juyawa rabia tayi Nana da jikinta ya mutu tabi bayanta, she never thought of preparing a speech, gani take talking to rabia is a piece of cake, amma sai ya zama ta MA rasa daga inda zata fara yi mata magana, suna shiga falo ta tarda mahaifiyar rabia d wasu yan mata biyu suna kallo, gaidasu Nana tayi ta zauna inda rabia ta nuna mata, ruwa suka dauko mata sannan rabia ta zauna suka sake gaisawa before saying "pls kiyi hakuri ban gane fuskar ba... "rabia ta fad'a tana kallon scared face din nana, murmushin karfin hali Nana ta saki zata bude baki tayi magana still another baby ta fito, idanuwa ta zaro Wanda yasa rabia kiran yarta ta dora ta kan kafa saboda irin kallon da nana take mata, "daman tare muke da mijina ne.... "Nana ta fad'a sounding out of words, kallon mamaki rabia tayi mata tare dacewa "OK... " "ni Sunana Nana Khadija... Kuma matar... Saf... Wan.. Ceni... "tafad'a voice dinta na rawa, rabia b'ata wani gane abinda tace ba, amma because she heard something like safwan sai da tace "matar which safwan... "ta tambayeta tana kallonta sosai, Nana kasa magana tayi, jin an ambaci safwan duk suka juyo gareta, Don rabia already tell her family yanda ya yaudareta har ta fad'a kangin sonshi, wannan suna is something da bazasu taba mantawa ba, "ummmhhh saf..wan... Wanda... Yayi.. Maki..laifi... "tafada jikinta na rawa, da sauri rabia ta Mike rike da yaranta biyu a hannun ta, babu abinda take gani sai juwa, First mutuwar mahaifin ta ya dawo mata then what happened, "mommy... Pls... Ki fad'a mata... Ta tafi... "rabia ta fad'a tana fashewa da kuka, da sauri Nana ta koma tayi kneeling a kasa tana ceWa "ina rokonki da manzon rahama... Na rokeki da son da kikewa fiyayyen halitta...he sorry... Wallahi bashi da magana sai maganar abinda yayi maki..." Nana ta fad'a cikin hawaye, "tashi... Tashi maza tashi... "mahaifiyar rabia ta fad'a mata cikin matsanacin tsawa, jiki na rawa Nana ta Mike saboda irin tsawa dataji anyi mata, tana mikewa tace "yanzu kije ki fad'a mashi rabia ta yafe mashi.. Ya nemi yafiyar ubangiji... "tafada mata atakaice, idanuwa cike da kwalla Nana tace "Dan Allah... ku bashi daman shigowa ya nemi yafiyar ta... wallahi hakan kawai ne kwanciyar hankalina da nashi... " "pls there's no need.... Na yafe mashi...pls go... "tafada cikin kuka, the last baby ce ta fito hannunta dauke da feeding bottle, kawai sai Nana ta fashe da kuka sosai tana kara kneeling gaban rabia "pls..let him apologize to you... Ko. Na fad'a mashi ba zai yarda ba.. Dan Allah kuyi hakuri... "tafad'a tana kalle kalle from fuskar rabia zuwa fuskar mahaifiyar ta, rabia b'ata kara cewa komai ba ta fice daga falon ta koma cikin bed room dinta, Nana mikewa tayi zata bita mahaifiyar rabia ta daka mata tsawa jikinta na rawa ta fita daga falonsu sai kuka take, she can't believe abinda ta gani, comfirm yaran safwan, Don ko ba rabia gidan ta gansu tasan yaranshi ne, jikinta na rawa ta fita wajen gate, safwan ya dora kai a staring kaman ance ya daga kai ya hangeta ta taho tana kuka, da sauri ya bude mata mota ta shiga ta hada kai da gwiwa cikin mota tana kuka, "baby I told you... Na fad'a maki basu yarda ba... "tafada voice dinshi na rawa, kuka Nana ta cigaba dayi without saying anything, hannu ya dora a bayanta tare dacewa "baby am sorry...hope basuyi hurting dinki ba... You dont have to suffer like this for my sake.. Dan Allah kiyi hakuri... "yafada mata, ahankali ta daga kanta tace ".i saw her... "ta fad'a mashi, idanuwa ya zaro yace "Bangane ba... " ya tambayeta cikin tsananin mamaki, "tace.. Ta yafe... Maka... Amma.. She don't want to see you... "tafad'a mashi, kai ya dora kan staring for about a second sannan yace "ita ta fadi hakan da bakinta?.. Did she really say ta yafemin?. "ya tambayeta, ahankali ta daga mashi kai, ajiyan zuciya ya saki kaman ya tanbayeta maganar ciki sai kuma yaga kar tayi wani tunanin daban "am so happy.. Then why kike kuka?. " "nothing.. Kawai I feel like crying... "tafad'a cikin sanyimurya, bai kara cewa komai ba ya tada mota, yana tuki yana kallonta har suka isa gida, kawai sai yace ya fasa zuwa office, part dinta sukaje ya zauna yana kallon yanda ta kurawa waje daya ido "pls baby da akwai abinda you're not telling me... Tell Me pls..menene?" ya tambayeta, ajiyan zuciya ta saki sannan tace "kawai abunda na gani ne ya tsaya min a rai... " tafada cikin sanyimurya, zama ya gyara tare dacewa "Dan Allah baby what did you see..." idanuwa ta lumshe tare dacewa "ina shiga compound din naga wani cute yaro. komai nashi irin naka.. kamanninku dashi ya bace... "idanuwa safwan ya zaro yana kallon ta, tacigaba dacewa "rabia na fitowa naga another one a hannun ta...making biyu...still another baby ta fito again making uku.. Ina dab da fitowa ta hudun ta fito rike da feeding bottle.. Wallahi baby naga yara hudu masu Kama da kai kuma da gani quadruplets ne... "ai bata k'arasa ya tashi da gudu ya fita daga dakin, da sauri tabi bayanshi tana asking inda zashi amma ya kasa magana ya shiga motarshi idanuwanshi cike da kwalla ya ja mota ya bar gidan. rabia na shiga ciki ta kira Dr tana kuka, cikin damuwa ya tambayeta what's wrong, nan ta fad'a mashi matar safwan tazo gidan, wai she's afraid taga yaran kuma tasan zata fad'a mashi, "don't worry... Zan zo yanzu... "ya fad'a mata. Lokacin da safwan ya dawo gidan already Dr ya iso suna tare da rabia cikin mota Tana kuka tana kuka tana cewa "pls yaya... Banason ya rike yarana.. Bashi da alaka dasu... Kawai he fathered them biological amma bashi da wani connection dasu.. .zan boyesu... "tafad'a cikin kuka, glass din Dr is pure white and ana ganin na ciki sosai, "pls relax mana... Let me call dad... Muji abinda zaice... "yafada mata yana daga wayarshi, yana cikin kira suna magana da dad kan abinda ke faruwa safwan ya fita daga cikin motarshi, da sauri rabia ta rikewa Dr hannu tana cewa "ya dawo.. Ba shiga uku.. Pls tell him he should go away... "tafada jikinta na rawa, juyawa Dr yayi yana kallonshi, sai yaga he remembered him a hospital and he we introduce to him as limitless, "dad.. Kasan me nake gani yanzu?..walahi the guy in question shine Wanda Mai saa yayi mana introducing as limitless.. Remember him?.. Shine.. "yafada sounding so surprise, alhaji bello dake zaune a office dinshi ya zare glasses dake face dinshi tare dacewa "did you mean what you're saying... " ya tambayeshi sounding so surprised, Dr kallon safwan daya nufi gate din yayi yace "wallahi dad shine..." "OK... Give daughter the phone... "yafadawa Dr, babu musu Dr ya kalli rabia da duk ta fita hayyacinta tana kuka yace "pls stop crying...daddy wants to talk to you... " ya fad'a mata cikon sanyin murya, ahankali rabia ta goge face dinta sannan ta amshi wayar hannun Dr tana kallon safwan dake knocking kan kofar gidansu, daidaita voice dinta tayi sannan tayi mashi sallama, amsawa yayi sannan yace "my dear pls kin tabbatar wannan dake da yaran nan shine limitless... "ya tambayeta, "daddy bansan ana kiranshi limitless ba... Safwan sunanshi... " tafada cikin calmness trying not to cry "OK. Relax daughter... Abu daya nakeso kiyi min... Go to him...if har ya bukaci yaran... Kice baki da iko dasu.. Sai yazo wajena ya nemi izini... Can you do that for me?.. "ya tambayeta calmly, ahankali rabia tace "yes daddy... " "good Girl.. Kiyi hakuri kinji daughter... Komai na rayuwa yana da silah... So stop crying... " "OK daddy... "ta fad'a mashi, Har lokacin safwan yana buga gate tun yana bugawa ahankali ya fara bugawa sosai, wata daga cikkn siblings dinta ya bude gate, magana yayi mashi sai taga an nuna motar dake tsaye, gabanta ne ya mugun fadi data ga safwan ya juya GA motar, "dad yace in fad'a Nashiga sameshi... "inji rabia cikin rawar jiki "OK pls relax.. You have me now.. Babu Wanda ya isa ya kara cutar dake rabia... Now kije.. Naga an fad'a mashi kina cikin motar... He's staring.. Zan tsaya nan kuyi magana dashi... Duk. Yanda yace sai ki dawo kifada min... "ya fad'a mata, ajiyan zuciya ta saki tana goge face dinta tana kallon safwan daya maida hannu cikin aljihu yana jiranta tafito, on he's side kawai kaman ya shiga gidan ya gano da kanshi, amma it won't be good impression, kawai yana jira ne ta fito, ta kasheshi,tayi mashi duk abinda takeso amma sai yaga yaranshi if not carry them, "four... "yafada cikkn ranshi, ana nuna. Mashi ita ya kura masu ido yana kallon Wanda ke cikin mota, he remember the face, it look familiar, amma bai ganinshi sosai balle ya San inda ya sanshi, yana ganin an bude kofar mota ya gyara tsayuwarshi, both side door yaga an bude, kallon Dr yayi da kyau ya tuna inda ya ganshi, it was lokacin da wani ya bugeshi aka kaishi hospital, ya Tuna ranar har yaran ya gani, su hudu, a ranar he offer to support dukda bai San yaranshi bane, amma suka hana, hawaye yaji yana taruwa idonshi, he can't believe yaranshi ne lokacin a hospital, rabia ya kalla yaga ta sauya sosai, she's mire matured and pretty, cikin kasala ta bar wajen Dr ta taka ahankali zuwa kusa da gate dinsu inda safwan ke tsaye, tana daf da zuwa wajen safwa bai damu da mutane dake wucewa ba yayi kneeling gabanta, Dr yana tsaye yayi folding hannunshi a chest disnhi yana kallon su He csn see pain and agony all over safwan, da sauri rabia tace "zaka tara min Jamaa... I forgive you.. Na fadawa matarka... Pls go... "tafad'a jikinta na rawa sannan she can't look at him straight in the eyes, da sauri safwan yace "aa... Bari inyi kneeling in ja kaina kasa for you... Rabia... Am. So sorry... Ki yafemin... Na cuceki na cuci kaina... Am so sorry for the pain... Nasan nayi maki abinda har ki bar duniya bazaki manta ba.... Pls am sorry... "yafada cikin rawar murya, "stand or I go inside... "ta fad'a atakaice, da sauri ya mike yana cewa "kar ki tafi... Na tashi... "yafada sounding so pitiful, "ki yafemin rabia... You loose your home... Your everything because of me... "bai k'arasa ba rabia data dake tace "na yafe... " "then...pls...ki bani... Daman... Ganin yarana.... Pls... "yafada yana fashewa da kuka, wannan Karin kai ta girgiza mashi tana cewa. "baka da yara wajena...pls go... "ta fad'a tana hawaye, "pls don't say that... Zan biya triple duk abinda kuka kashe... Pls ..." idanuwa ta zaro mashi tare dacewa "how dare you... Did you think it's all about money?..dalla malam bacemin... Na yafe maka but don't ever come here looking for anything... "tafada sounding so tensed, "am sorry.. Na San it's not all about money.. But don't deny me the chance Dan Allah... Nasan you have been through a lot... " da sauri tace "you don't know abinda na wuce ciki... Kawai ka ganni nan tsaye... You csn never know what I have been through... Nobody will know... Sai Allah sai Dr... Now go baka... "bata k'arasa ba wata sister dinta ta fito dauke da Muhammad da alaman zasu wani waje, yasha wasu kayan daban da Wanda Nana ta gansu dashi, he's looking so breath taking, babu Mai cewa yaron ba da aure aka haifeshi ba saboda yanda ake kula dashi, safwan da hawaye suka cika idanuwanshi kallon yaron ya tsayayi, da sauri ya goge wet eyes dinshi yana sakin ajiyan zuciya kaman Wanda zuciyar shi zata buga, kawai sai ya fara kuka sosai "murja maidamin yaro gida... "ta dakawa sister dinta tsawa, babu musu yarinyar ta koma ciki gida, da sauri safwan ya sake kneeling kasa yana cewa "pls bani daman ganinsu... Just once... "yafada cikin kuka sosai, mutane sun fara taruwa wajensu amma ko a jikinshi, Dr dake tsaye yagan tsantsan nadama tattare da safwan, shi kanshi has always wondered Who did this to rabia, at times he prays Shina Allah ya jarabceshi da abinda yafi karfinshi amma today yaji ya bashi tausayi, kaman yaje ya fiddo mashi yaran haka yakeji amma he's dad is involved already, "yaran daka ce in zubda?.. Na zubdasu... What else... Wnada ka gani yanzu Dan wasu ne... If har kanason ganinsu sai kaje ka amshi permission... "tafada cikin hawaye "ko ina ne I will go... In wajen Dr kikeso zanje.. I Will crawl to him right now... And beg until he gives me the permission... "safwan ya fad'a cikin hawayen, "go to alhji bello tanimu... If he permits you... You're permitted... " ta fad'a mashi atakaice. Da sauri ya Mike yana cewa "shikenan... I will go now... "yafada kaman wani mahaukaci ya shiga mota, rabia komawa tayi wajen Dr, cikin sanyin murya Dr yace "wallahi ya bani tausayi... " wannan statement din ya mugun batawa rabia rai, wani irin harara ta watsa mashi ta juya ta bar wajen kawai without saying another word, tasan she have forgiven him amma har ta mutu she can't pity him, koda kuwa zata gan ana yanka naman jikinshi, da sauri ya bi bayanta "baby am sorry.. If I say something wrong.. Pls ki tsaya... "b'ata saurareshi ba har saida ta shiga cikin gate dinsu yana biye daita, "pls sorry.. Pls... Bana tausaya mashi... I hate him.." yafada Don ya faranta mata, tsayawa tayi tana kuka, "har ka mance what I went through? Har ka mance wahalal daka sha a kaina zaka tausaya mashi just at one sight.. Wallahi wannan mutumin don't deserve pity at all... Na yafe mashi Amma he deserve to be hanged at market place... "yafada cikij kuka "yes.. He should be hanged... He deserve that... " ya amsa mata cikin rarrashinta. Da kyar ya Shawo kanta tayi shuru, kawai she's remembering yanda yayi deceiving dinta zuwa gidanshi, yanda duk kukanta bai hanashi yanda ya gandama daita ba just because her father refuse to help him financially, ganinshi yau bring everything a fresh, kaman ta dinga kuka haka take ji amma Dr ya hanata. Alhaji bello was so surprise da abinda yaji, wai limitless shine uban wannan yaran, duniya is a small place kawai ya fad'a cikin ranshi, shi kanshi he remembered lokacin da suka hadu a hospital, salim ya fad'a mashi safwan is coming saidai ya rasa abinfa zai fad'a mashi, he think he will make things better of habib is around, yasan he's Mother have swear amma he won't tell him who is coming Don kar ya zama yayi magana dashi intentionally, waya ya dauka ya kira habib ya umarceshi ya shigo office dinshi, bayan kaman minti biyu. Habib ya shigo da sallama, waje alhji ya nuna mashi ya zauna sannan ya fara janshi da labari, yana tambayar shi abubuwan da ban daban shi kuma yana amsa mashi, dukda he's surprise, "yau so nake muyi hira..i feel like talking... "alhaji bello ya fad'a mashi, murmushi habib ya saki sannan yace "shikenan sir... " haka ya dinga janshi da hira har Safwan ya iso company din alhaji bello, jiki na rawa ya hau sama yana tambayar mutane ina ne office din alhaji bello, Nan aka fad'a mashi ya zo har wajen secretary dinshi safwan yazo looking so terrible , nan secretary ya shiga ya fadawa alhaji yayi bako alhaji bai tsaya tambayan waye ba yace ya shigo, mikewa habib yayi jin ance bako zai shigo "no seat... "alhaji ya fad'a mashi, relaxing habib yayi yana jiran Wanda zai shigo da alhji yace ya zauna, he has the feeling something is fishy Don alhaji bai taba cewa ya zauna is a visitor is coming in ba, amma yau yace ya zauna, hakan yasa yayi tunanin it has something to do with him, bayan anyi permitting dinshi ya shiga ya nufi kofar office din ya tura ahanakli tare da sallama, voice da habib yaji is a voice that duk inda zai ji wannan voice din sai ya gane mashi, it's just like remembering your own name, da sauri habib ya juya ido hudu sukayi da safwan dake shiga office din. Thanks63💚❤🧡💙💜 Sirrin wasu gayun 🧡❤💚💙💜💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 6⃣3⃣ Da sauri safwan ya juya ya kulle kofa yana tunanin imagination dinshi ne ke gane mashi habib likewise habib juyawa yayi ya kalli alhji bello sannan ya sake juyawa still suka hada ido, da sauri safwan murza tired eyes dinshi yace "habib.. "yafada jikinshi na rawa, ahankali jiki na rawa habib daya sha suit ya Mike tsaye yana cewa "safwan... " yafada sounding unbelievable, step daya safwan ya dauka zuwa cikin office din yana cewa "habib pls kai ne ko am day dreaming... " yafada yana kallon habib from head to toe, da sauri habib ya kalli alhaji ya sake kallon Safwan daga kai zuwa kasa yace "it's me.. Nine nan habib... " yafada yana takowa zuwa kusa da safwan, "habib you made it... " bai k'arasa ba suka rungume juna, banda jujjuya juna babu abinda suke, alhaji folding hannunshi yayi yana kallon su, he feels like crying saboda yanda sukewa juna, da sauri safwan ya saki habib ya koma baya yana kallon habib that look so handsome, elegant, cute and classy, kayan jikinshi ya kalla zuwa takalmin kafarshi, hannun habib ya rike ya juyashi shima habib ya juya mashi saboda ya ganshi da kyau "habib wai da gaske kaine?..habib so you made it... "yafada voice dinshi na rawa, ajiyan zuciya habib ya saki before saying "yes... With prayers... Patience.. Here I am I made it... " yafada yana ware mashi hannu tare da sake juyawa, kawai sai safwan ya fashe da kuka,. Yana cewa "habib congratulations... Habib ka godewa Allah... " yafada cikin kuka, kai alhaji ya sadda kasa saboda yanda yaji hawaye nataruwa idonshi, jin kalaman safwan breaks he's heart, hannun habib ya rike yana shaking dinshi yana cewa "congratulations... Congratulations habib... Habib ina maka congratulations... You have made it.... " yafada cikin matsanacin kuka kawai sai ya zame ya zauna kasa, hada Kai da gwiwa yayi ya fara kuka sosai yana cewa congratulations, idanuwan habib cikowa sukayi da kwalla durkusawa yayi gaban safwan ya rasa abinda zai ce mashi, juyawa yayi GA alhaji sai yaga har ya fara hawaye, babu abinda ya gani tattare da safwan sai nadama, yaga total regrets, hannu habib ya dora a shoulder dinshi yace "safwan wannan kukan da kake na meye?..don't tell me you did what you where asked to do... Don't tell me you killed the virgins.... " yafada kaman baisan abinda ke faruwa ba, Kai safwan ya daga ya kalleshi for Just a second sannan yace "kunyar kallon ka nake habib... Am so. Ashamed of myself... Bazan iya cewa komai ba sai dai inyi maka barka... Allah is own your side... Allah na kaunar ka... Pls kullum ka godewa mashi countless time... " yafada cikin kuka sosai, alhji bello was weeping uncontrollably kaman baby, " tashi... " habib ya fad'a mashi, "pls Just let me seat here... Barni kawai nan... Duniya ta koya min hankali habib... Amma tunda Kai Allah ya baka dama... Tell the whole world abinda ke faruwa... Pls announce it... Tell our youth both mata da maza abinda ke faruwa... Ka gani da idonka... Ka fad'a masu duk halin da suka shiga kar subi duk wanda yace zai taimaka masu without good reasons... Pls do... Many will lost " yafada matsanacin kuka, alhaji bello was just looking at them and at the same time he's weeping, bai taba tunanin safwan wato limitless zai zauna yana kuka hakan ba, kawai he was expecting to see a stubborn person with high ego and pride, dukda he saw him once bai samu daman magana ko kebewa dashi ba "wannan ya zama jihadinka...ba haka nan Allah ya kubutar da Kai ba... There's a reason... So help other kafin su shiga halin da muka shiga... " yafada sounding so tired and fed up, hawaye ne yafara zuba daga idanuwan habib, Kama safwan yayi suka Mike tsaye, murmushi safwan ya saki yana kallon face din habib, shima habib murmushi ya saki duk fuskokin su dauke da hawaye, " I miss you so much... I can't wait to telk usman you're a life and the luckiest among us... "yafada ahankali, "I miss you all too... Na rasa inda zan ganku.. Naje old Unguwar mu akace baku nan.. I miss you sosai my besty... " habib ya fad'a yana kallon idanuwan safwan, "wait a minute what are you doing here... " safwan ya tambayeshi, juyawa habib ya yi ya kalli alhaji sannan yace " I work here... " sai lokacin safwan ya tuna da why he's here sannan ya tuna basu kadai bane, kallon alhaji bello yayi ya gaidashi cikin respect, amsawa mashi yayi yana goge face dinshi cikin dabara kaman wani abu ya fad'a mashi a ido, "what are you doing here... " habib ya tambayeshi in return, ajiyan zuciya ya saki sannan yace "it's a long story...amma let me cut it short.. Na zo ne in roke alhji ya bani daman ganin yarana.." yafada cikin sanyimurya , surprise look habib yayi mashi sannan ya juya GA alhaji shima ya kalleshi because ko kadan bai San abinda safwan is talking about ba, "yara kuma?.. "habib ya fad'a sounding confused, ahankali safwan ya taka zuwa gaban desk din alhaji sannan yayi kneeling tare da harde hannun shi biyu waje guda ya fara cewa "sir nasan ka haifeni... Dan. Allah na zo neman alafarman ganin yara na... Wallahi su kadai ne rabona a duniya... Ban kara Haihuwa daga su.. Pls deny me everything in the world amma banda ganinsu Dan Allah..." yafada cikin hawaye again, habib dake tsaye bayanshi looking confused yace. "wai sir what is he talking about... ".inji habib hannu alhaji yayi masu alaman su zauna, habib zama yayi amam safwan yana nan kan gwiwanshi looking so pitiful, "pls seat... " alhji ya umarceshi, ahankali ya Mike ya zauna kan kujera, " I heard something like kace su kadai ne baka kara Haihuwa... What does that mean?. " alhaji ya tambayeshi, shuru safwan yayi yana hawaye, baisan yanda zai fad'a mashi cewa garin zaluntar wasu ya zalunci kanshi, "sir pls kar muyi wannan maganr...one wrong word from me mutuwa zanyi... "safwan yafada kanshi kasa "pls what are you people talking about... " habib yayi magana sounding out of place, ajiyan zuciya safwan ya saki sannan ya Ya fad'a mashi komai daya faru tsakaninshi da rabia, bai boye komai ba, cikin jimami habib yace "Inna lillahi... safwan... so you are responsible for he's death... Safwan sai da ka cika burinka na ganin kayi Maganjn alhji Ibrahim... Dukda koda zai bamu billion a lokacin bai hana mushiga halin da kowannenmu ya shiga... Saboda komai rubuce yake...nobody can make us poor or rich sai by the will of Allah ..." cikin matsanacin kuka safwan yace "I was angry... You don't know what we hace seen... Duk na mance da hukuncin ubangiji.... Gashi yaran ne kawai the only children that I will ever beget... " yafasa still crying out loud " pls me kake nufi da baka kara Haihuwa?.. "habib ya tambayeshi, shuru yayi yana hawaye, duk jikin alhaji bello ya mutu, ua rasa abinda zai fad'a mashi, ajiyan zuciya ya saki sannan yace "son... I know how everything went... But komai sai da yardan Allah... Arziki na Allah ne likewise talauci na Allah ne... Did you know that you will give account for every dime and how it comes?... " Yafada yana kallon yanda safwan ke hawaye, "did you know that komin dadin arzikin duniya ta lahira ta linka shi thousands time?... Did you know da akwai kwanciyar kabari... Did you know da akwai kwanciyar kabari... Dana wanna duniyar babu komai cinknta da mutum zai kauce hanyar saboda dashi... Bawa bai kamata ya nemi dadin duniya ya mance da inda zai dauwama ba... Saboda na nan is for a short period of time and na chan is for ever... Mutum da arzikin halak yaya ya kare balle Mai na Haram... It's better ka mutu cikin talauci da Kaci kobo ba Haram Don duk tsoka da Haram ya gina sai yaci wuta... " safwan na sauraronshi yana kuka sosai, he's heart is boiling, "wayyo ni... " yafada cikin matsanacin kuka, "Nashiga uku... " ya sake fad'a kaman zai sike saboda yanda yake kuka, habib ma was crying yanda safwan ke kuka babu Wanda zai ganshi bai zubda hawaye ba, yasan what awaits him in Allah ya dauki ranshi, "tawa ta kare... Way out... The only way is the one in... Duk Wanda yashiga..." kawai sai ya fara tari sosai da karfi, rike throat dinshi yayi Wanda yasa alhaji saurin mikewa shima habib rikeshi yayi while he was fallen from the chair da yake zaune, da sauri alhaji ya dauko ruwa ya bashi, yafi minti biyar yana wannan tarin idanuwanshi sun fito waje sannan ya daidaita, kawai yana cikin wannan maganar yaji an rike mashi wani abu cikin throat dinshi, da kyar ya samu yasha ruwa sannan ya samu sauki, yasan what happened, shuru kowa yayi for a moment sannan yace "sir pls.. Ka bani daman ganin yarana... " shine abinda ya fad'a this time sounding firm, "am sorry to say..but Meye amfanin ganinsu.. Perhaps baka dace a bakasu ba... " da sauri safwan yace "why... " yafada idanuwnashi duk waje, "because under my watch bazaka ciyar dasu da Haram ba... " alhaji ya amsa mashi atakaice, "if har zaka ji tsoron Allah ka daina ka dawo normal person zan baka su... " inji alhaji, "sir you know I can't... " yafada jikinshi na rawa "yes you can... Habib did it and Hes here alive,... " alhaji ya amsa mashi "sir habib yana da miracle nikam me nake dashi?.. Wa zai tsayamin cikin dare yayi min adua?.. " "kana da Allah... Kana da mu... " habib ya fad'a mashi, "son it's better ka mutu da ka rayu da wannan rayuwar...." "I. Don't want to die... " yafada yana fashewa da kuka, Kai alhaji ya girgiza yace "da mutuwa da rai duk hannun Allah yake... Babu Wanda yaisa ya kasheka sai at appointed time da Allah ya rubuta maka ...babu Mai iko da Rayuiwar ka sai Allah... " Kai safwan ya dinga girgizawa yana cewa "sir you won't understand....i only nasan abinda ke faruwa.... Pls ka bani daman ganin yarana... Zan biya anything to be with them... Pls... " yafada still crying, habib sai shafa bayanshi yake ahankali alaman he should stop crying, "babu abinda nake bukata daga gareka...just renounce cultism... " yafada mashi sounding so frank, da sauri safwan ya kalli habib dake tsaye kusa dashi yace "he wants to kill me ...pls tell him ya bani daman ganjn yara na... Nasan ko yanzu nakeson su i can take them without them noticing amma nasan sunyi halaccin da bai kamata inyi hakan ba..that's why am begging... Pls just let me see them... Let me hold them Dan Allah.. " yafada sounding so tired, ahankali habib ya zagaya gabanshi ya durkusa tare da dafa knees dinshi sannan yace " pls safwan... Dukkan mu nan zamu mutu... But it's good to die in the cause of Allah than to die shamelessly...bai kamata mutuwa ta zama abun tsoro gareka ba amma abunda zai biyo bayan mutuwa shine abun tsoro... In kaga yau ka mutu tou daman bazaka tsallake yau ba nor matter what...wallahi safwan it's better ka mutu Allah na farin ciki da Kai da ka mutu Allah na fushi da Kai... " habib ya fad'a mashi, face safwan ya rufe da hannunshi biyu ya fasa da ihu, irin ihun confussion, he's so tired, suna bashi tsoro and suna sashi jin tsoro da fargaban da bai taba ji ba, " let me hold my children first... Komai MA ya biyo baya...pls... " yafada cikin kuka, shuru alhaji yayi yana kallonshi, that's why akace komai na da sila, baisan lokacin da salim ya hadu da rabia zai zama silan haduwarshi da Safwan ba, inda yake jin dadi is yaga nadama tattare dashi, babu abinda kake ji sai kukan Safwan, sai sakin ajiyan zuciya kawai yake saboda yanda yayi kuka ya gaji, "habib pls beg him mana. Ka rokar min shi... Pls... " yafada cikin kuka sosai, he dont know what came over him, wani irin change yake ji tattare dashi, he's so fed up sannan yasan inda sanda yake safwan dinshi ne yasan babu wanda ya isa ya tsaya gabanshi ya rokeshi kafin yaga blood dinshi ba, yasan baa haifi wani mutum da zai hanashi ganin yaranshi ba, duk Wanda yayi kokarin hanashi sai ya kauda shi, zai kashe mutum har lahira for trying to stop him amma yanzu some part of he's evil habits are gone, " call usman... " shine abinda yaji alhaji ya fad'a mashi, bude face disnhi yayi yace '"usman kuma?.. " "yes usman... If kana son ganin yaranka call usman... " shine abinda alhaji bello ya sake amsa mashi, jiki Na rawa ya sa hannu cikin aljihunshi ya dauko expensive phone dinshi number usman yayi dailing ya kafa a kunne, he will do anything to be with he's children, habib kallon alhaji yayi trying to understand what he's up to, amma bai gane komai, office din habib suka koma da safwan, safwan relaxing yayi yana kallon office din habib, har lokacin bai bar yi mashi congratulations ba, "wato in mutum yayi hakuri zaiga riba... " safwan yafada cikn sanyimurya, nan habib ha fara bashi labarin bayan rabuwa har da maganar haukan da yayi da komai, ya fad'a mashi yana da yaro Kuma matarshi tana da ciki, " Allah sarki... Kaji dadi... Nikam ko Dan halal ban samu ba... Naga rayuwa... Am. So happy for you... At least kana bacci hankalinka kwance.... Dan uwa wallahi kaga masu arziki kawai.. Babu wani abun shaawa game dasu..." safwan ya fad'a mashi, ajiyan zuciya habib y saki before saying "wai is it that bad... " ya tambayeshi looking for more Information, " kam it's very bad... " Safwan ya amsa mashi atakaice, " Allah ya tsare mu da dukkan Al'umma muslimai... " inji habib " Ameen ..." Safwan ya amsa mashi, hira kawai suke har kusan hour guda, lokacin sallah zuhr suka fita sallah tare, lokacin usman ya iso, ganin habib in a bouyant way almost give him a heart attack, shima rungume shi yayi sosai amma shi unlike Safwan bai nemi jin how come ya dawo haka ba, kawai he's happy yaga friend disnhi, Sanna shi babu wani regret ko nadama tattare dashi, he look formal, in life it's a thing to creat sin sannan it's another thing to have a second thought and repent, in kun duba case dib Safwan da usman kowannensu is in depth of he's sins amma Sam usman bai damuwa, ya rungumi kaddara da two hands, bai taba nadama ko second thought ba, shi dai yasan basu da rahama kuma ya dauki hakan bisa kaddara yasan it's meant to be, ko sau daya bai taba kuka ba shi dai kawai yaji alert kamanyanda yake kiran kudinsu, duk yanda dan Adam yake Indai zaiyi laifi yasan yayi laifi yasan yana da hope amma muddin Kai kullum laifi kike amna baki sanin kina yi ko kuma ko kin tuba gobe kayi abinda ya fishi da akwai sauranki, we all make mistakes amma sanin munyi is something else, ko kadan usman is the opposite of safwan, he's not as mean as Safwan amma Sam zuciyar shi babu nadama ko k'wadayin talauci instead of cultism, shi dai he's enjoying he's life to the fullest and he don't regret anything, office din alhaji bello suka koma gabaki dayansu, usman kallon safwan yayi yace "gani... Any new development?... Ko colabo zaayi ne... " yafada Kai tsaye, nan ya fad'a mashi halin da ake ciki, cikin surprise usman yace "Ashe Allah ya soka basu talautaka ba tunda kana da yara har hudu... Ni meye nawa a ciki... " ya sake fad'a Kai tsaye, safwan zai bude baki yayi magana alhaji bello yace " I want him yi renounce cultism sannan in bashi daman ganinsu... " alhaji ya fad'a mashi yana kallon reaction dinshi, baki usman ya bude ya saki ashar sannan yace " Babban magana... Tab... "Mikewa yayi yace " all the best... " yafada atakaice yana son juyawa, surprise look alhaji yayi mashi yace "ban gane ba.. We didn't have our discussion kuma zaka tafi... Pls take a seat... " alhaji ya fad'a yana nuna mashi seat din daya tashi, usman yana inda yake tsaye yace " lallai AI wannan maganar ya fi karfina...i can't have this discussion...i won't be a part of this am sorry..." yafada still trying to live, still alhaji bello yayi yana kallonshi, ahankali yace "sit pls... " yafada ahankali, still usman na tsaye yace "wai ni meye nawa cikin wannan alamarin...pls I don't want to be part of this.. " yafada yana hada giran sama dana kasa, safwan dai ya dafa goshin shi shidai all he's thinking about is he's children, kawai su gama shaftar su a bashi yaranshi, "haba why will you behave like this.." habib yafada calmly, da sauri usman ya nunashi da yatsa yace "stay away from this... Naga it's a form of set up.. Am I won't be a part of it... "yafada sounding so angry, mikewa alhaji bello yayi yace. "ban haifeka ba?." yafada sounding a bit angry, idanuwa usmab yayi rolling ya dawo ya zauna looking furious, shuru alhaji yayi for a moment, sannan yace "wai Kai Baka son in Allah ya baka dama kayi renouncing cultism?... Baka son ka dawo hanya maidaidaiciya?.. " bai k'arasa ba usman yace. "ikon Allah.. Who told you ina cikin cult... " yafada yana kallon faces din safwan daya daure sabida yaga zargi na neman shiga, daman usman yana tsoron safwan, habib ya kalla yace "Kai kace muna cikkn cult kou?.. " yafada yana nuna habib, "ban gane ni na fad'a Kuna cikin cult ba... " "in ba kaiba ya zaayi ya San muna ckkin cult... Wato Dan Allah yasa ka tsira.. Wallahi if I were you I will lay low for eternity instead of prying in other people's affair... " yafada sounding angry, habib zai bude baki yayi magana alhaji bello ya daga mashi hannu sannan yace "enough... " yafada sannan ya kalli usman yace "wato if you have the opportunity bazaka bar cultism ba???. "alhaji ya sake tambayan usman, murmushin takaici usman yayi yace. "sir with due respect kar ka fara something you won't live to finish..."da sauri alhji yace. "are you threatening me?.. " kai usman ya girgiza mashi tare dacewa "ko daya.. Am not threatening you.. Am. Advising you... Wani wars are above you so kar ka takulo abinda zaiyi ajalinka... Gaba da gabanta inji hausawa..so wannan is above you... Zancen cult kuma ni bana cikin cult... Sai ku fadawa Wanda ke cikin cult ya tuba.. Nidai am clean... Am pure as the holy water... " yafada in a stubborn way, yana karasawa ya Mike juyawa yayi ya watsawa habib wani irin kallo sannan ya bar wajen. Safwan zaiyi magana alhji ya daga mashi hannu tare dacewa "go... Jibi ka dawo ka dauki yaranka..." ya fad'a atakaice, idanuwa safwan ya zaro yace "na shiga uku wallahi jibi yayi min yawa... Pls.. Help me... " yafada cikin damuwa, "no... Go or I will change my mind..." alhaji ya fad'a mashi, jiki ba kwari ya Mike, shima habib mikewa yayi yabi bayan safwan, suna fita alhaji bello ya kira Dr yace a sa a maida yaran family house dinshi sannan a kira nannies dinsu su dawo aiki. Bayan ya gama waya yace "rabbi am Doing this for your sake... Kar ka basu daman cutar Dani... " yafada cikin sanyimurya. For those of you da kuke battling da cuta kala kala wasu har anacewa zaa kaiku kasar waje neman magani GA nesa tazo kusa, try rain soul today and thank me later. Contact Mai daukowa straight from USA akan 08063328903,pls serious buyers online, rainsoul ba magani da zaka gani a stores ko gidan magani bane, sai wayanda suke daukowa daga kasar wajen, buy rainsoul tasted and trusted, Insha Allah you won't regret it Thanks.64💜💙💚❤💛 Sirrin wasu gayun 💙💜❤💛🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 6⃣4⃣ "pls ka bashi hakuri ko he will change he's mind... Wallahi jibi yayi min yawa... Dan Allah ka taimaka min habib... Ka fad'a mashi kar ya damu da abubuwan da usman ya fad'a .nidai ya agaza min pls .." safwan ya fad'a cikin pitiful voice Maman zaiyi kuka, ahankali habib ya dora hannu a shoulder disnhi yace. "Karla damu... Jibi is like tomorrow... Don haka kar ka damu... " habib ya fad'a mashi, saida safwan yashiga mota sannan habib ya dawo office din alhaji bello, zama habib yayi wanting to ask abinda yasa yace ya dawo jibi but he don't want to sounds too inquisitive, shiru yayi sai luckily alhaji yace "kasan me yasa nace ya dawo jibi?.. " ya tambayi habib, ahankali habib ya girgiza mashi kai " because zN bani lokaci inyi magana da wannan malamai danayi wa magana sannan zasu samu daman zuwa kafin wannan ranar,... Wallahi ban taba jin mutum ya bani tausayi irin shi ba... Yana nadaman halin daya shiga....hakan yasa naji I really want to try my best in seeing ya fita... Shi kam usman gaskiya he's arrogant...i don't think he will change... " yafada cikin sanyimurya,. "Allah ya biyaka... Sir Allah ya kareka da mu gabaki daya... " yafada ahankali, " Ameen... Insha Allah we will all walk out if this successfully..." yafada cikin sanyimurya. Safwan yana tuki yana tunanin yarasnhi, kawai he wants to see how they look, koda ya koma gida Nana asked him how it went yace ance yaje baa bashi daman ganinsu ba sai jibi, he looked so terrible, duk ya susuce kaman bashi ba, "baby AI jibi is like anjuma if you're patient,... Don't be distubed " Nana ta fad'a mashi, yana kwance kan doguwar kujera ita kuma tana zaune kasa daidai wajen kanshi hannuwanta bisa kanshi tana shafawa ahankali, idanuwa ya daga ya kalleta yace " I need to see how they look like... Wallahi tunda nake ban taba Jin ina sha'awar ganin wani abu kaman su ba.. Kilan zanje gidan inyi rashin mutunci su bani yarana... " yafada face dinshi daddaure, "aa.. Bazaayi hakan ba.... Kawai tunda har Allah yasa zasu baka daman ganinsu jibi just be patient... After all sun ma yi kokari wallahi in nice sai anyi shekara daya baka gansu ba... " tafada tana dariya, riko kanta yayi yana cewa "wato ni zakiwa haka?.. " yafada yana dariya, itama dariya take tana cewa "AI it's the fact... You can just come out of no where and be a father to my children.. " "hmmm am sorry baby... Ni yanzu my problem is yanda zanyi in fadawa Inna halin da ake ciki... " yafada cikin sanyimurya, " gaskiya you have to Tell her...pls try and tell her... " tafada cikin sanyimurya, ahankali ya Mike zaune yana cewa " am coming... " yafada tare da mikewa, fita yayi ya nufi part din inna, he have to say it and get it over with, yasan abun kunya ne amma ya zaiyi, babu yanda ya iya, it's he's own destiny, yana shiga yace ya fadawa sisters dinshi suyi excusing dinsu, bayan sun fita yayi kneeling gabanta tare da dora hannu kan knees dinta yana kuka yana fad'a mata abinda ya faru tsakanin shi da rabia da kuma dalilin daya sa yayi mata hakan, cikin kuka ya dinga cewa "Inna Danki ya zalunci mutane da dama... ya cuci mata da dama... " yafada cikin matsanacin kuka, Inna dake kuka kaman ranta zai fita tace "wallahi duk laifina ne... Ban taba saka a adua ba... Ban taba nema maka shiriya ba.. Ban taba nema maka kariya ba...ban taba tashi cikin dare nayi maka adua ba... Haifo ka kawai nayi na sake ka ga Allah.... Inna lillahi waina ilahi rajiun... Wallahi in ina da dama Zan fadawa ko wacce uwa ta dage wajen yiwa yaranta adua... Kar yaran da suka haifa su zama sanadin hawayen wasu..." Inna ta fad'a cikin kuka sosai, babu abinda ke tashi cikin falon sai kukan safwan da mahaifiyar shi, asiya dake labe ma kuka kawai take jin abinda safwan ke cewa "Inna kar ki ga laifin kanki.... Da akwai yaran da ana haihuwar su mahaifiyar su ke mutuwa... Wake yi masu adua?.. Amma dukda haka basu aikata abubuwan dana aikata a rayuwata ba...ina wayanda basu samu ilimi ba... Basuyi abinda nayi ba... Inna danki mugu ne...abubuwan da danki ya aikata kare baici.... Inna na gaji... Inna kiyi min adua na gaji da rayuwa.... " hannu Inna ta dora mashi kan baki tace " Insha Allahu...indai nice na dauki cikinka wata tara... Shaidan bazai samu nasara kanka ba... " kai safwan ya girgiza mata yace "Inna ya riga yayi nasara...ni ya riga ya gama Dani... " "aa... Kullum cikin azumi da adua nake saboda kai.... Muddin jna raye bazaiyi nasara ba..." Jin abinda Inna tace yasa safwan yin jimmm, sai yanzu ya gane why duk wata bakar zuciya da mugun hali ya fita ranshi, shi yasa yaji babu abinda yake shaawa sai ya koma rayuwar shi ta da, sai yanzu ya sake tabbatar da kaifin aduar uwa, it's more sharper dana razor blade, sai yanzu y gane duk Dan da yake da uwa kuma tana mashi adua bai taba tabewa nor matter what, in har uwa zata bude baki tayiwa danta adua ko a ina ya shiga cikin ikon Allah zai fita lafiya, Allah zai tsareshi daga sharrin masu sharri, duk abun da yake nema zai samu. If you're lucky your mum is alive, in Kuna kusa kuje ku nemi tayi maku adua, if b'ata kusa call her and ask her to pray for you, ta zama malaminka in kana da abinda kakeso pray for yourself and ask her to pray for you, zaka ga komai will flow by the will of Allah, nor matter small gareka kuyi sadaka, give to the less privilege, kar ka zama Mai ajiye sutura har na shekaru biyar da suka wuce, kar ka zama Mai bada kyautar kaya in sun kode sun lalace, kar ka zama Mai bada kyautar kaya in baka so, in har Allah zai baka ikon dinga sabo ka Dan fidda kaima ka bawa wani, amma wasu masu kudin ne but zuxiya ta mutu, ba sai in kana da kudi zakayi alkhairi ba because nor matter duk yanda kake da akwai Wanda kafi karfi, wasu in kaga wardrobe dinsu cike da sutura kaman bazaa mutu ba, it's better ka dinga badawa in kana da rai ka samu lada Don daka mutu ya zama gado, and bazaka samu kanshi ba, ina wayanda Allah ya bawa karfi?.. Use it to find Janna Don duk hutawarka da AC da travelling from country to country in the name of hutawa in har ka Mutu cikin kasa zaa saka ka zama food for worms, kaine zaune cikin estate guda while wasu suna nan in ana ruwa basu iya bacci saboda fargaban kar ya fado masu, duk girman gidan ka remember you can sleep in only one room, kayi kadan ka kwanta two rooms at a time,, sannan the painful part of it is ranar daka mutu naza dora kan wannan Italian bed din ba. Wani mutum daya rasu muka je babban mutum ne Don custom ne babba, wallahi gidanshi kaman bazaa mutu ba, amma a wannan ranar ana kawoshi daga hospital kasa aka ajiyeshi wajen dining, Allah sarki rayuwa, if Allah ya baka dama change koda just one person's life ne yana iya zama hujjarka ta shiga aljanna. Kar ka yarda ayi kuka da mugun halinka, duk Wanda ya Bari mutum daya ko biyu sukayi kuka da bakin halin shi wallahi sai ya gani a kwaryarshi ko a nan duniya ko a lahira, rayuwa baka iyawa mutane ko da zaayi kuka da kai ya zama ba bisa laifinka ba, wasu will always talk bad about you koda kuwa baka d laifi, wannan ya zama nasu problem . so buy Janna with your money, Allah kasa mu gane, kuma ka bamu ikon yiwa masu bukata allahumma Ameen. " Inna... Aduar ki ta tasiri kaina sosai... Dan Allah kar ki daina... " yafada cikin matsanacin kuka, cikkn kuka Inna tace " Bazan taba dainawa ba... Bazan Kara wannan sakacin ba... Bazan kara kwanciya ina bacci bayan ina matsayin uwa ba... Zan zama kariya gareku in Allah ya yarda... " Inna ta fad'a crying like a baby, rungume ta yayi daga inda yake durkushe, itama rungumeshi tayi gam bisa chest dinta tana shafa kanshi Tana kuka, duk Wanda zai shigo sai yayi tunanin mutuwa akayi masu, asiya dake boye tana kuka itama, batasan wacce irin rayuwa ce wannaba, ita kawai she wants to be free from all this. She want a normal life inda kowa zai zama happy, ko. Wanda zata aura always talk about wane irin aiki wanta yakeyi. Sai tace company gareshi sai ya sake cewa ya akayi ya samu company, she's always quite to that. Yau kam alhaji bello da kanshi yabi habib gida saboda yanda habib ya damu kan mamanmu, he was afraid of how to confront her da zata gane bada gangan yayi magana dasu ba, " let's go inyi mata bayani... Bai kamata uwa tayi fushi da kai ba... " shine abinda alhaji bello ya fad'a mashi, ba karamin farin ciki yayi ba because he's an adult who's afraid of mother's anger, wasu suna ganin in sun girma baa ayi dukansu shikenan, basu San da uwa tayi fushi da kai it's better ayi maka bulala dari ba, wasu har cewa suke ai na wuce duka wallahi Imagine. Mamanmu was so honoured da ganin alhaji bello gidanta, rasa inda zata saka kanta tayi saboda farin ciki, "murja... " ta kira oldest daughter dinta, da sauri ta fito " ki kawo masu abun sha..." ta fad'a sounding so excited, da sauri ta dauko masu juice daga cikin fridge, bayan alhaji yasha ya fara bawa mamanmu hakuri kan abubuwan da suka faru yau, ya fad'a mata kar tayi fushi dashi Don fushinta is not good for him, nan ta Kara fad'a mashi she's afraid of loosing her son, "adua kawai muke son kiyi mana... Ki godewa Allah daya baki da tamkar dubu... Ki kwantar da hankalinki..komai zaiyi daidai. .." ya fad'a mata, " Allah ya tsare ya kiyaye... " "Ameen mamanmu... "alhaji bello ya fad'a in a funny way dayasa duk sukayi dariya. Rabia b'ata samu kwanciyar hankali ba sai da Dr ya dawo yace alhaji yace a kawo yaran, ajiyan zuxiya ta saki saboda he's a father to her in yaranta suna wajen shi kaman suna wajenta ne, yan gidan basu so ba amma dole aka shiryasu tsaf aka tafi dasu, Gidan Mai saa kam an samu matsala yayin da report yazo wa alhji Mai saa cewa Adam dake abroad yana damun samari su sadu dashi ta baya, wannan abun ya mugun saka Mai saa cikin matsanacin tashin hankali, kuka ya dingayi yana tambayan why it happened, the world is crumbling for him, duk ya daina jin dadin rayuwa because of abubuwan dake faruwa tattare dashi, GA afra an zubda ciki dake jikinta she have been sick tana bleeding, babu irin maganin da baa b'ata ba amma bai aiki, ta koma fari tas kaman ba ita ba, cewa take a kira mata safwanbya bashi hakurin amanarshi dataci amma Mai saa yace in MA mutuwa zatayi saidai tayi but he's not talking to safwan. The following day safwan yaje gidansu rabia ko Allah zaisa yaga daya daga cikin yaran amma hakan it's not possible, baa bashi daman shig gidan ba balle yasan suna nan ko basu nan, baisan haka rayuwa ke kunce da takaici kala kala ba, everything seem so boring, in yaga matasa irinshi suna normal life dinsu sai yayi wishing he's the one, wani waje inda mata sa ke aikin welder ya parka ya tsaya yana kallonsu, "Allah sarki rayuwa... Rabbi.... Can I ask for afavour again?.. Ina iya neman wani abu wajenka bayan duk atrocities danayi committing?.." yafada yana tukin mota, har yau gani yake bai chanchanci ya roki wani abu wajenshi ba, gani yake he's own sins are too. Much tobe forgiven, daren yau baiyi bacci ba saboda irin deadly dream da yake samu Haka ya kwana zaune, thank Allah he have Nana to cuddle him Kaman wani new born baby, zau wuce wasu guys suka kalleshi, yasan suna admiring motarshi, basu San inda zai bada wannan motar ya yi tafiya a kasa kaman su without dying he will do it ba. Shidai kawai he's waiting for tomorrow, he can wait to see he's blood he's happiness, bai San irin farin ciki da zaiyi yana kallonsu ba, yanda Nana tayi describing dinsu was so fantastic, ko yau saida tayi maganarsu, tana rokon Allah yasa a b'ata ko dayane ta rike. Abangaren alhaji bello ya kira malam da sukayi magana tun jiya and they're will to come, yau suka sauka gidan da ya tanadar masu, kowannensu yazo da Babban yaronshi Don sunce zasu kwana karatu saboda neman kariya da kuma samun sauki kan abinda zasuyi, lokacin da Dr ya kai yaran gidansu baisan dalilin dayasa ba kuma bai tambaya ba, duk abinda ake alhaji bello bai fad'a mashi cewa safwan is a cultist ba,. Yau ne ranar da safwan zai ga yaranshi, excitement wajenshi baa magana, ko Breakfast baiyi ba ya fadawa Nana zai fita, forcing disnhi tayi saida ya sha tea kaman she knows he in for a big problem today, cikin shiga ta alfarma yaje wajen Inna ya fad'a mata zaije ganin yaran, da sauri itama tace tana zuwa, murmushi ya saki yace "Inna kar ki damu... Dukda ba ta hanyar halal suka zo ba still jikokinki ne ...zan kawo makisu Insha Allah.. " idanuwa Inna ta lumshe tare dacewa "ka bar cewa komai.. AI su basu da laifi... Don haka ina jira ka kawo min su... " tafada sounding so happy, yana fita ya kira habib ya shaida ya fad'a mashi he's coming yanzu. Da safe alhaji ya sa aka kai yaran gidan da malam suke, salim have to ask abinda ke faruwa because shi ya kai yaran gidan, "ba komai Inason magana da mahaifinsu ne... " shine abinda alhaji ya fad'a mashi. Bai kara magana ba ya bar yaran da mai rainonsu daya bisa umarnin alhaji bello. Shi kanshi alhaji is praying very heard for safwan ya dawo daidai again. Cikin sauri safwan ya isa office din alhaji bello, nan suka hadu da habib suka shiga mota guda zuwa inda alhji, malamai da kuma yaran suke. Safwan bai san gidan alhaji bello ba balle yasan wani waje zaa kaishi ba, while he was driving habib yace "Dan uwa... Pls kayi kokarin komawa hanyar maidaidaiciya nor matter what..." yafada cikin sanyimurya, " am scared... Jiya da shekaran jiya banyi bacci ba at all... Am having a terrible nightmares... " yafada muryarshi na rawa "it's because you have giving them so much power... Sunyi dominating dinka...nifa lokacin nan har tormenting dina suka dingayi...Just renounce them kawai wahalal tazo maka once and for all... " inji habib, ajiyan zuciya safwan ya saki sannan yace "easy said than done...renouncing it means in mutu... " "wallahi ba lallai ka mutu ba... Saidai in kwanar ka ne suka kare..." yafada mashi " banason in bar yarana yanzu... Amma Allah kadai yasan abinda ke raina... " yafada cikin sanyimurya, habib ya dinga directing dinshi har suka isa inda yaran suke, horn yayi maigaid yabude masu gate ya shiga cikin gidan, a cikin falo kam malaman sai karatun alqurani suke yaran kuma suna gefe daya suna wasa da kayan wasansu da aka zo masu dashi. Safwan na fita daga cikin motar yaji jikinshi babu dadi, he's having a weird feeling, ji yake kaman ana hura mashi wuta a jikinshi, alhaji ne ya fito Safwan ya gaidashi yana da b'ata fuska, ko kadan the environment is not conducive for him at all, tamkar anja dabba zuwa slaughter house haka yakeji, "bissimilllah... " alhaji ya fad'a yana shigewa gabanshi, habib bayanshi yabi shi kuma safwan ya tsaya yana kallon kofar, ahankali ya dauki steps zuwa uku yaji the more he steps forward the more he feels so hurt, wanna karatun da ake ciki yana damunshi dukda bai San ana karatu ba, bakin kofar ya samu yazo da kyar, the hotness was becoming unbearable for him, " habib.. " yafada da Dan karfi, ahankali habib dake kokarin zama ya juyo ya kalleshi yace " shigo mana... " yafada mashi " aa.... Ban iya shiga... Dakin da zafi sosai... Pls I will wait out side.. Dan Allah ka fito min dasu... " yafada voice dinshi na rawa, kallon alhaji yayi yace " ka shigo mana... Wane irin zafi kuma?.. Come in... Gasu chan suna wasa. " ya nuna mashi inda yaran suke wasa wasu rike da feeding bottle dinsu hankalinsu kwnace kaman nothing is happening, "wallahi ni zafi nakeji... Wurin bai yi min dadi at all..." yafada daga inda yake tsaye, " shikenan tunda bakason ganinsu... You can go back... Tunda har ayar Allah ya zama tankar wuta a gareka tun nan duniya kenan.. Just go back... " alhaji ya fad'a mashi atakaice, sake takawa safwan yayi yazo bakin kofa yayi saurin komawa baya again, nan take yayi kneeling nan waje yana xewa "pls sir... Ja daukeni a matsayin danka... Dan Allah kayi min abinda zaKayiwa Dan da ka haifa... Pls .." yafada hawaye na taruwa idonshi, "yes... Am trying to do what I know I will do for my son for you... Step inside.... " yafada mashi atakaice, "na shiga uku..." safwan yafada cikin matsanacin tashin hankali, kaman yaran sun San abinda ke faruwa daya daga cikinsu ya saki kuka yayin da Muhammad ke neman kwace mashi abun wasa, idanuwa safwan ya zaro jin kukan daya daga cikin yaranshi, da sauri ya Mike daga inda yake durkushe, Muhammad kam sai kara Jan abun hannun yarinyar yake ita kuma tana ihu like her life depends on it tana neman Wanda zai kwato mata kaman yanda aka saba amso masu daga hannun Muhammad anything ya kwace masu, cikin zafin Nama safwan yashiga nan cikin dakin, yana shiga kawai yaji kaman an kwarara mashi garwashi a kai, wani irin ihu ya saki yana dafa kanshi tare da faduwa kasa, wannan ihun yasa yaran suka fashe da kuka da karfi. Thanks, pls ku bar tambayata maganar rainsoul, na saka number Mai saidawa, if you really need it contact 08063328903 Thanks65💜🧡💚❤💛 Sirrin wasu gayun 🧡💜💚❤💛💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 6⃣5⃣ "na shiga uku... Wayyo Allah... Dan Allah ku daina.. Mutuwa zanyi.... " safwan ya fada cikin matsanacin ihu kaman ana yanka naman jikin, yana kwance kasa sai rolling kawai yake yana kara cewa "Dan Allah su daina... Zan mutu... " ya sakr fada cikin tashin hankalo yana ji kaman ana roasting dinshi da ranshi, yaran ihu suke habib yayi saurin fiddasu daga dakin ya kaiwa Mai rainonsu dake waje, duk ihun nan da safwan keyi chan kingdom dinsu haka yake affecting shugaban su, shima yana zaune a dakin mulkinshi yaji duk wurin na jujjuyawa, mikewa yayi tsaye yana cewa "no.. No... No... He's mine.... He's meant to serve me.... Babu wanda zai daukeshi daga gareni.... " yafada cikin tsawa. Dan Allah... Pls..." safwan ya fad'a cikin wani irin k'ara Mai firgitarwa, alhaji bello kallon malaman yayi alaman su Dan dakata, basu tsaya ba saida suka kai aya suka tsaya, wani irin ajiyan zuciya safwan ya saki yana kwance nan kasa tamkar anyi gobara an dauke lokaci guda, kaman an kwarara mashi ruwan zafi a jiki, face disnhi sharkaf da hawaye, sai sakin ajiyan zuciya yake kaman Wanda yayi race, habib daya fita da yaran ne ya dawo ciki, safwan kallon shi yayi yace "so.. Kuke... Ku.. Kasheni?.. "yafada cikin hawaye, habib cewa yayi "aa... So muke mu ceceka... Yanzu kaman gawa kake... We want to bring you back safwan... " ya fad'a mashi yana komawa mazaunin shi, safwan mikewa yayi ahankali jikinshi na rawa ya kalli malaman sannan back to alhaji bello yace "you set me up.. Kace zaka bani yarana... Amma so kake ka kasheni kafin in samu daman ganin su... Dan Allah ka fad'a masu kar su karayin karatu... Konani yake... " yafada cikin kuka, idanuwa alhaji bello ya lumshe sannan yace "am so sorry if you think I want to kill you... Kana ganin zan mika maka innocent children kana haka?.. " "but nine ubansu.... A haka Allah ya bani su... " yafada cikin matsanacin kuka, "yanzu baka son a ceto rayuwar ka... Baka ganin ayar Allah ya zama makiyin ka da har yake kone maka jiki?... Wannan MA a duniya ke nan... In har ayar Allah yana kone maka jiki me kake tunanin Wanda ya sauke ayar zaiyi maka?... Baka son tsira?.. " yafada mashi sounding so serious. Cikin kuka safwan yace "wallahi inaso... Amma wannan da akwai azaba... Konewa nake... " yafada cikin kuka, wani babban malamin kasa ya fara magana yana mashi waazi Mai ratsa jiki, safwan na zaune tsakiyar falon kanshi kasa sai kuka yake, bayan kaman minti talatin wani malamin shima ya fara jawo aya yana yi mashi nashi waazi gami da nasiha, cikin kuka safwan yace "Inason in fita...amma nasan kasheni zasuyi... "yafada cikin matsanacin kuka, "ka yarda rai hannun Allah yake?.. "wani ya tambayeshi, ahankali ya daga mashi kai "then ka yarda cewa babu Wanda yasan inda ranka yake sai Allah... bazaSu taba nasara a kanka ba... "ya fada mashi, "Dan Allah ku bani yarana in gani.. Pls sir... " ya fadawa alhaji bello, duk tausayin safwan ya kamashi, he's too Young for this, cikin ranshi sai tsinewa Mai saa kawai yake for destroying this innocent soul. "Dan Allah... Let me see them... In ban rayu ba at least na gansu.. "yafada cikin kuka Don yasan he won't come out of this alive, kuma yasan he won't be able to take the pain, the pain of being burnt in a fire, daga idanuwa yayi ya kallo alhaji bello da red eyes dinshi, "ka Bari ayi maka karatu tukun sai a kawo maka su... "alhaji bello yafada mashi , da sauri safwan yace "no pls... I will die... " yafada cikin kuka "no bazaka mutu ba... but if you promise me zakayi renouncing cultism zan sa a kawo maka su yanzun nan... " yafada mashi atakaice "wayyo Allah na... Wayyo rayuwa... Ban MA mori arzikin da nayi mugun abu kai ba.... Banji dadin kudin ba... Amma yanzu gani cikin fushin ubangiji na... " yafada cikin matsanacin kuka, alhaji goge hawayen dake zubo mashi yayi yace "in Allah ya amince zaka mori na halal... Wanda yafi dadi da kwnaciyar ahankali... Wanda kana ciki zaka samu bacci... " alhaji bello ya fada mashi cikin rarrashi, "zan yi duk abinda kukeso... Amma Dan Allah ka bani yarana in gansu... Pls do this for me... " yafada crying out loud, habib da tunda aka fara magana yake kuka yace "sir pls... " ya bashi hakuri Don ya ga yaran, "kayi min alkawari zakayi duk abinda akace kayi bayan kaga Yaranka?.. "alhaji ya tambayeshi, ahankali cikin giving up on life ya daga mashi kai, jiki babu kwari alhaji ya Mike ya fita daga dakin, lokacin an bawa yaran feeding bottle sai suka suke, alhaji ne ya Kama hannu biyu yana cewa Sauran suzo, babu musu suka biyoshi ahankali har cikin falon, safwan da face dinshi sharkaf da hawaye dakata da kuka yayi yana goge face dinshi yana kallon healthy beautiful and cute children dinshi, suma yanda yake zaune kura mashi ido sukayi suna shan abinda ke hannunsu, he's looking at the young face of himself, kallon alhaji yayi yace "Allah ya biyaka... " yafada new tears na taruwa idonshi, Muhammad ne ya Dan taka like two steps ahead of the girls ya shige gabansu getting closer to safwan, safwan was so speechless Don bai taba ganin what takes all he's breath, sadness, darkness away lokaci guda kaman ganinsu ba, Muhammad ya kura mashi ido ko. Kaftawa baiyi kaman wani babba, dukda halin da safwan ke ciki na farin cikin ganin yaranshi bai hanashi zubda hawaye ba, "Allah kana so na.... Despite all my mistakes.. You still give me children... "yafada yana hawaye, murmushi Muhammad yasaki safwan ya kalli habib yace "he have my smiles... "yafada cikin murmushi with a tearful face, hannun su alhaji yakama ya kaisu har gaban safwan, yace "I would love to introduce them yo you amma ban gane sunan matan...amma the boy is..." "Muhammad... " safwan ya amsa mashi yana tunawa da lokacin da aka basu suna, " i was there lokacin da Dr ke fada maka sunan su... Da akwai rabia... Da mufida... Sai aisha.... " yafada yana hawaye, he's tears have become uncontrollable, murmushi alhaji yayi mashi cikin hawaye sannan ya koma ya zauna, hannu safwan yasa ya zagayesu da jikinshi, daman yaran basu da kiwuya basu yi kuka ba, "kuyi hakuri... Ku yafemin.. Na kawoku duniya ba ta hanyar halal ba.. Ba ta hanyar sunnah ba... But I love all of you... Ina rokon Allah ya bani daman rayuwa daku.... Ko yau na mutu I will dying a happy man... " yafada yana rungume da yaran jikinshi yana kuka, idanuwanshi ya daga ya kalli alhaji yace "sir... Nasan you're good person... Dan Allah in ban rayu ba... Ka kulamin dasu... Kaman yanda kake kula dasu.... " yafada cikin kuka,. Sannan ya kalli habib yace "Dan Allah... Kar ka mance da inna... She's not a good mother but she changed... Pls ka kula daita kaman yanda zakayiwa mamanmu... " yafada yana kuka. "pls stop saying that...wai fada maka akayi zaka mutu ne... Kawai trust in Allah... Have faith... Don't give up on life... Insha Allah you will be OK... " habib ya fad'a mashi "OK.. I will have Faith... I will trust in Allah.... bazan mutu ba... " yafada sounding firm but broken inside, kiss ya dinga jera masu ka both cheeks and foreheads dinsu, abunka da jini duk sun lafe a jikinshi kaman sun San mahaifinsu ne, duk idanuwansu lumshe kaman suma suna enjoying the moment, safwan ya shafa wannan ya shafa wancan, Allah is indeed grateful, he makes things he's own way, your and agender is nothing if ba haka Allah yayi maka planning ba, kome kakesonyi if Allah bai amince maka ba it's a waste of time, baisan zai sake ganin yaro as he's ba tunda yasan an cinye mashi yara amma dayake Allah bai yanda yaso ne sai gashi da yara har hudu, "indeed kome zai faru sai da will of Allah... " safwan ya fad'a cikin hawaye, "Allah is most grateful...when you think bazaka samu daya ba sai ya baka hudu a jere... " yafada rungume da yaranshi, "su biyar ne.. Daya namijin komawa yayi... " alhaji bello ya fad'a mashi, kara hugging dinsu yayi duk ya rasa inda zai saka kanshi, he's so extremely happy, "alhamdulillah... " yafada cikin kuka, yafi minti ashirin rungume dasu sannan alhaji bello ya taso ha rike hannunsu, "Dan Allah let me hold them again... Pls... " yafads cikin kuka "no... ya isa... AI Yaranka ne... and Insha Allah after this you will have them to your self... " yafada mashi, hannun Muhammad safwan ya rike tare dayi ma hannunshi kiss yace "I love you all... " yafada idanuwanshi cikin na yaron, yaron dake kallon wannan mutumin kaman mirror ya saki dariya Wanda ya kara bayyana resemblance dinsu, hannunsu ya saki sannan ya fita dasu, safwan na kallonsu har suka fice, kallon habib yayi ya saki murmushi tare dacewa "nagode... " "ba godiya... " habib ya amsa mashi. Bayan alhaji ya fita dasu ya dawo cikin falon ya kalli safwan yace "now...ka cika alkawariin da ka dauka... Kace daga yau babu ni babu cultism... Rabbi ka amshi tubana... Bazan kara ba... " alhaji bello ya fada mashi, kai safwan ya sadda kasa for about 5 seconds Sannan yace "daga yau... Babu... Ni... Babu.... Cultism... Na... " bai k'arasa ba yaji anrikeshi, babu wasting of time malamai suka fara karatu, kwantawa safwan yayi kasa hannunshi kan wuyanshi, he's feeling kaman ana tearing throat dinshi sannan at the same time yana ji ana zuba mashi wani irin wuta, ihu ya Di gayi yana kokarin magana but he can't, da akwai ruwa dake gaban malaman suka dinga wasu aduoi suna tofawa ciki, habib kalle kalle ya dingayi gabanshi na faduwa sannan he's praying cikin ranshi, he knows they're dangerous, he have seen how dangerous they are da kuma yabda suke tormenting mutum for going against them, he remember yanda in yana tafiya ake mashi magana directly daga nowhere, idanuwan safwan duk sun fito waje yana rike da wuyanshi gam trying to save himself from the hands that hold him tight, da sauri daya daga cikin malaman ya Mike ya dauki wannan ruwa yafara yayyafawa safwan, ji yayi lokaci guda an sakeshi, amma the fire is burning so hot, he's feeling pain everywhere, wani irin kara ya saki yana cewa "na tuba... wallahi ban karawa... wayyo Allah na shiga uku... " yafada cikin wata irin murya da ba nashi ba, idanuwa da suka sauya zuwa na snakes as usual ya daga ya kalli Malamin dake tsaye kanshi, alhaji bello da habib ba ganin idanuwanshi sukayi saurin mikewa tare da rike hannun juna, basu taba ganin abu Mai firgitarwa kaman yanayin idonshi ba, look so scary.while all this is going on shugaban su is shouting "no... No... No... No... No... Bai yuwa... Nawa ne shi... Mallakina neshi...duk zan hallaka ku... Duk sai na kashe ku.... Kun takulo tsuliyar dodo...zakuyi danasanin saka hannu a abinda ya fi karfin ku... Daga yau zan tabbatar baku kara saka hannu a abinda bai shafeku ba... " yanda yake magana har inda yake tsaye amsawa kawai yake, babu abinda fita daga bakinshi sai wani irin irritating foam bai ban kyama, yana magana harshenshi dake Kama dana snake na fita yana komawa ciki " you will not see the light of tomorrow... " yafada yana waving hannunshi, nan take falon da su alhaji bello ke zaune ya bayyana a gabanshi kaman madubi, safwan dake kwance yana ihu ya kalla, Allah bai bashi ikon ganin kowa a dakin ba sai safwan, duk sauran dake zaune da tsaye bai ganinsu, sai wani irin sauti mara dadi da yake ji, wato karatun alquran, jin shi kawai na kashe mashi kunne, kunnenshi ya dafa da karfi yana ihu yana cewa " sai kun mutu... Limitless nawa ne... Soul dinshi nawa ne... " yafada yana ihu. Achan Bangaren kuma safwan is dying "nine... Ni na kashe aisha... Wallahi nine... Nine na kashe.." ya fara lissafo wayanda ya kashe, yanayi yana ihu, he's so much in pain, he's burning spiritually, "wayyo Allah... Mutuwa zanyi... Na shiga uku... Pls ku daina haka nan... Daga yau ban karawa... "yafada cikin ihu sosai, alhaji da habib dake tsaye sun kasa zama, malaman kam sai Kara karfin aduar su kawai suke, suna kwararo adua more than na farko, this time idanuwan safwan ya koma baki wulik babu fari ko guda, he's transforming, he's face is changing, clinching hakoran shi yayi ya dafa kasa kaman dabba, wani irin kuka ua farayi kaman ba mutum ba, malaman ko gizau, amma alhaji bello da habib har sun Kama hanyar wajen, safwan kokarin mikewa kawai yake Don yayi fada da masu karatun, amma kaman anyi pinning dinshi to the tiles, "naci naman mutum... "yafada out of pain, kallon juna alhaji da habib sukayi "nayi luwadi... "ya sake confessing, malaman are not paying attention to what he's saying sai adua suke, alhaji da habib are shock to death, "na nemi mata ta baya... Nadauke masu wando na shafa farin kyalle gabansu,... Na kai an cinye masu yaya.. " yafada in a forceful, yana magana face dinshi na kara rikidewa, "Dan Allah ku daina... Na tuba!!!! " ya fada cikin ihu da yafi duk na farkon, wani irin zabura yayi malaman dake tsaye kusa da kanshi rike da ruwan adua ya watsa mashi, komawa yaui kasa kaman zai narke saboda azaba, hakoran dake cikin bakinshi kara tsawo kawai suke, juyawa yayi cikin wahala ya kalli alhaji bello yace "na nemi mufida.... I payed her 500k..." yafada cikin azaba, nan take idanuwan alhaji bello ya sauya saboda takaici, baisan he's here with the person who Defies he's daughter ba, mutumin da kullum yake bada sadaka Allah ya tona mashi asiri ya wulakanta shi, shine kuma destiny ya juyo mashi dashi yake taimakawa, a fusace alhaji bello ya zare hannunshi daga na habib yayi waje da sauri, da gudu habib ya bi bayanshi tare da kneeling yana cewa "sir Dan Allah kayi hakuri... Kilan zafi yasa yake wannan maganar.. If not ina ya San mufida da har zai nemeta.. Kuma if he's saying the fact AI mufida ce da laifi because he said ya biyata 500k Don haka pls kar anger yasa ka zubar da good work Dinka..." habib yafada voice dinshi na rawa because daman he has been crying ganin yqnda safwan ke shan azaba , shuru alhaji yayi tare da harde hannunshi a chest dinshi yana sakin ajiyan zuciya, he's so. Angry but habib is right, Wanda yaci naman mutum me ya rage, "Allah ya yafe mana gabaki daya... "alhaji yafada cikin sanyimurya, daga ciki safwan dake ihu har voice dinshi na sikewa ya kware baki yana wannan ihu wannan malami ya zuba mashi wannan ruwa a bakinshi ya wuce straight to he's throat and down ward, wani iri giggitaccen ihu ya fara saki yana dukan cikinshi da heart dinshi da hannunshi, wannan ihun yasa both alhaji da habib dawowa cikin falon, safwan bankare a kasa yana dukan cikinshi sannan yana kakarin amai kaman zai amayo duk abinda ke cikinshi, "wayyo mutuwa zanyi... " shine abinda ya fita daga bakin safwan, you know people always think Christian kawai ke deliverance, sune da suke nuna nasu kan TV channels, basu ayoyin Quran are more powerful than anything ba,it has the power to break any curse, demonic powers, evil spirit kome karfinshi ayar Allah is more powerful than it, safwan sai yunkurin amai kawai yake, har lokacin bai bar dukan jikinshi ba, tamkar ansaka mashi lava cikin ciki haka yakeji, kaman an zuba mashi ruwan wuta a hanjinshi, "huuuuuuuuhhhhhhu... " kawai yake fad'a, wani irin kuka ya Dingayi yana dukan cikinshi, malamin dake tsaye kanshi kara zuba mashi ruwan yayi a bakin, this time yana hadiyewa ya fara amai, first jini ne yake amayarwa, he's seriously vomiting, the Next thing that came out yasa both alhaji bello da habib yin waje da gudu, har malamin dake tsaye kanshi yaja baya dashi, macijine baki wulik, har kanshi ya fita daga bakinshi ya kai kasa amma bai ida kaiwa kasa ba, bindinshi na cikin bakin safwan, safwan kneeling yayi hannunshi biyu kasa yayi goho yana kakarin amai, bakinshi bude so wide saboda abinda ke fita daga bakinshi, idanuwanshi rumste gam, malaman dake adua kasa magana sukayi saboda tunda suke basu taba ganin such thing ba, it looks horrible, kan macijin dake kasa sai walking suke down ward ahankali. "it has never happened... It has never happened.. Bai taba faruwa ba... Bai taba faruwa ba.... Sai ka mutu... You can never vomit the humanity eater...babu Wanda ya taba amar da humanity eater... "shugaban dake tsaye yana kallon safwan yana amayar da abinda ke sasu rashin imani, zaa masu in a form of drink amma it's a snake, in kasha baka jin tausayin komai, baka tsoron komai baka tunawa da mutuwa balle kayi tunanin abinda zaka tarda saboda abinda zaka aikata, baa taba samun Wanda ya amayar da humanity eater ba sai yau "no... " yafada cikin ihu as sauran snake din ya fito daga bakin safwan, nan take safwan ya fadi kasa looking so lifeless, macijin na ida faduwa kasa ya bace kaman nothing happened kaman babu komai wurin, ko kadan babu Mai sanin slimmy snake just crawl through that flow few seconds back, alhaji da habib dake lekowa bakinsu yaki rufuwa Don tashin hankali, sun ga abun tsoro da har su mutu bazasu manta da wannan rana ba, malaman qre one in town, dukda sunji tsoro amma basu nuna hakan ba, sun Dan girgiza da ganin wannan abun amma the prayer continues,da karfin ikon adua wannan abinda ke saka duk wani Dan cult rashin imani ya fita daga jikin safwan, nan take duka dakin ya dauki duhu, kaman kiftwar ido sai GA shugaban da kanshi tsakiyar dakin babu abinda kake gani sai hayaki, direct kan safwan dake kwance yayi tsaye yana cewa "he belong to me... He already sell he's soul to me.... " yafada cikin wata irin murya. Masu bukatar rainsoul should contact 08063328903, Thanks