: *SIRRIN MU* *BY* NIMCYLUV_ _Jazakillah bilkhair for taking your time to check out my book,I promise you'll never be disappointed. Well..this isn't your usual stories,And I'm loving it more and more with each passing second of my life._ _I'm very thankful to all my fans for their constant love and support I am what i am because of their unconditional love!_ Habibaties barakallahu fikuuuuuu a kakka蓳e zani so You can share and share and share to all groups fisabilillahi! ```Special greeting to ELEGANT ONLINE WTITERS ina 茩aunar ku馃槏``` EPISODE1锔忊儯-2锔忊儯 MAIDUGURI/ BARNO My first word on my story is SAMBISA Forest, The Sambisa Forest is a forest in Borno State, northeast Nigeria. It is in the southwestern part of Chad Basin National Park, about 60 kilometres (37 mi) southeast of Maiduguri, the capital of Borno State. Ba茩in daji ne mai girma da tsayin gaske, anyi noticing babu wani daji daya kaisa girma da both fa蓷i tsayi,ga wasu manyan bishiyoyi da kwazazzabe, duhun dake cikin dajin yafi gaban kwatance, kai tsaye bazan iya siffanta muku duhun sa ba, but yaya kake imagine ace ka rufe idanunka wanne kalan duhu zaka gani? To zan iya ha蓷a hudun cikin idanun mutum da kuma duhun dake ciki dajin SAMBISA, mugwayen dabbobi babu kalan da babu har wacce ba kayi tunanin ganinta a wajan ba zaka sameta, lokuta da dama ko da bamu da masaniya a kan dajin Sambisa but muna jin labarinsa a cikin kafar ya蓷a labarai, irin su Redio,T.v, Media, uwa uba idan ka je BBC Hausa news, ko kuma ka kunna tashar aljazira, wasu da dama basu san dajin Sambisa ba, amma faruwar annoba ta farko wata BOKO HARAM, wanda kowa yasan cewa BOKO HARAM ya fara a 2002 zuwa 2009. (BOKO HARAM Home Politics, Law & Government Law, Crime & Punishment Crime, Terrorism & Counterterrorism Boko Haram Nigerian Islamic group BY The Editors of Encyclopaedia Britannica View Edit History FULL ARTICLE Boko Haram, (Hausa: 鈥淲esternization Is Sacrilege鈥�) byname of Jam膩士at Ahl al-Sunnah li-l-Da士awah wa al-Jih膩d (Arabic: 鈥淧eople Committed to the Prophet鈥檚 Teachings for Propagation and Jihad鈥�), from 2015 also called Islamic State in West Africa (ISWA) or Islamic State鈥檚 West African Province (ISWAP), Islamic sectarian movement, founded in 2002 by Muhammed Yusuf in northeastern Nigeria, that since 2009 has carried out assassinations and large-scale acts of violence in that country. The group鈥檚 initial proclaimed intent was to uproot the corruption and injustice in Nigeria, which it blamed on Western influences, and to impose Shar墨士ah, or Islamic law. Later the group vowed to avenge the deaths of Yusuf and other group members, who were killed by security forces in 2009. In 2015 the group pledged allegiance to the Islamic State in Iraq and the Levant (ISIL) and took the name Islamic State (or State鈥檚) West African Province (ISWAP; also known as Islamic State in West Africa, or ISWA). The next year the group split, with one faction retaining that name and the other reverting back to the original appellation). Wata tafkekiyar bishiya ce,wacce take 蓷auke da manyan kogona wajan goma a cikinta , ko wane kogo idan ka shiga zaka samu hanyar 蓳ullewa a cikin sa, banda kukan dabbobi kala daban-daban babu abinda yake tashi a cikin kogonan. can cikin baccinsa ya ji kamar ana 茩walla kiran sunansa, kasancewarsa ba mai nauyin bacci ba, yasa ya bu蓷e dara daran fararen idanunsa wanda suka janye tare da yin jaa sbd tsabar baccin da yake cikin sa, har wani ciwo-ciwo ya ji kansa nayi masa, shiru yay domin yana son ya 茩ara tabbatar da abinda kunnuwansa suka jiyo masa a cikin baccinsa, jin shirun yay yawa yasa yay baya ka蓷an tare da sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya,kana ya juya zuwa 蓳angaren hagunsa, sannan ya karanta addu'ar neman tsari, ya lumshe idanunsa tare da 茩an茩ame pillow dake faffa蓷an 茩irjinsa,yana rufe idanunsa ya ji an 茩ara kiran sunansa, tamkar mai kiran yana cikin 蓷akin nasa, da sauri ya 茩ara bu蓷e idanunsa ya shiga dube-dube amma babu abinda ya gani, lubalun dake sa茩ale jikin 茩ofar bedroom 蓷insa ne ya fara ka蓷awa sannu a hankali, harya gama ka蓷awa idanunsa na kan labulan, waro manyan idanunsa yay waje saboda ba茩ar matashiyar buduwar mai masifar kyau da ta bayyana a gabansa, ko ka蓷an bai ji tsoron ganin wannan halittar ba,sai dai yanayin ba茩in fatar ta da kuma dugun ba茩in gashinta wanda yake jan 茩asa ka蓷ai ya isa ya sanya zuciyar mutum rabewa gida biyu, abinda ya bashi mamaki yadda idanunta ya kasance ba茩i sosai kamar yadda fatar jikinta take, sai dai eyes balls 蓷inta blue ne sosai, ga eyes lashes 蓷inta zara-zara, har ta蓳a girarta yake, abu mafi 蓷aukar hankali a jikinta shine jajayen la蓳蓳anta masu kauri sosai wanda suka kasance 茩arama ye marasa fa蓷i, tana sanye da fararen kaya har 茩asa wanda suka rufe kofaton dake jikin 茩afarta, tattausan murmushi ta sakar masa, wanda yasa ya 茩ara ware manyan idanunsa a kanta, da ace yana mugayen mafarkai kai tsaye zai iya cewa mafarkin yake, but isn't dream is real, a zahiri yake ganin komai a cikin 蓷akinsa kuma a gabansa, 茩ara sakar masa Murmushi tayi kafin a hankali ta mi茩a masa hannunta, cikin wata murya very cool and slowly tace "zo mu je" juya mata 茩wayar idanunsa yay kana yay mata nuni da shanyayyun 茩afafuwansa, kallon 茩afar tayi sai kuma ta marairaice fuska, kafin a hankali ta taka zuwa gare sa, tana zuwa tasa zan茩alelen hannunta ta dafa 茩afa蓷arsa, nan take wata guguwa mai 茩arfin gaske ta lullu蓳e su, bai tashi ganinsa ba sai a cikin wannan kogon dake cikin bishiya na dajin Sambisa. A gigice yake juya idanunshi yana 茩arewa cikin kogon kallo, shigarsu cikin kogan kuma yasa yay haske sosai, kai tsaye wajan wata ha蓷a蓷iyar kujera mai kyau da kuma tsarin gaske ta zaunar da shi, sai a lokacin ya fahimci ashe a hannunta yake ri茩e, ba tare kuma da tayi masa magana ba ta juya ta shige cikin wata 茩aramar hanyar, har 5mins yana zauna yana 茩arewa wajan kallo, a iya tarihin rayuwarsa zai iya cewa bai ta蓳a ganin waje mai ha蓷arin gaske irin cikin kogon nan ba, ko a Indian series film dake yake kallo anytime bai ta蓳a ganin haka ba, ko da a cikin horo Film ne, sai gashi yanzu a zahirance yake ganin komai a idanunsa, bawai a bashi labari ko ya gani a Film ba, a'a all this yana faruwa dashi ne a karan kansa, tambayar da yakewa kansa why bai ji tsoran ta ko kuma ya shiga firgici da ganin ta ba??, Ko dai yana cikin replaction ko nightmare ne?? Fresh skin 蓷insa ya kalla a hankali kuma ya mi茩a hannunsa tare da mintsinar saman fatar sa, zafin da yaji yasa yay saurin fa蓷in "Auchhhhhi!!" Daga can masan kansa yaji ance "what happened to you Bil'adama??" Fararan idanunsa ya ware cikin ransa yace ashe suna iya English? Ita kam tana barin wajan cikin wani makaken kogo ta shige a nan ta samu dandazon Jinnu 拼an uwanta kala daban-daban, wata tsuhuwa ce wacce ta fito a siffar mutane ta kalli buduwar tace "Duk kin tashi hankalinki! Muma kin tashi namu,wai meke faruwa dake ne Airah??" Wasu hot hawaye ne suka kawo cikin idanun Airah, sai kuma ta zube a 茩asa tace "Kiyi min afuwa Kakata, nasan kaf cikin zuri'arki nice na fara karya dokar ki ta shiga jikin Bil'adam, amma babu yadda na iya dole tasa nai haka, kince zamu iya taimakawa mutum a lokacin da mu kaga yana bu茩atar taimako, kin hanemu da shiga jikin Bil'adam bisa raddin kanmu" shiru tayi sbd tsawar da Tijama tayi mata, wannan shine karan farko da kakarta ta tayi mata tsawa, cikin 蓳acin rai da kuma tashin hankali TIJAMA tace "you're mad Airah,Yajjju da baihakkk Airah ,Bisaka wadayikiii bil Adam Airah?" Cikin kuka Airah tace "Laa! Kaka,but ina son taimaka masa ne,am going to help him Tijama" cikin tsawa Tijama tace "me ne?? Ki rasa wa zaki taimakawa sai shi?? Kin san wanene shi kuwa Airah? Mu kanmu muna bu茩atar taimakonsa bare mu mutaimakesa, you're so selfish Airah" Wani Saurayi ne ya kalli Tijama yace "Amma Tijama yana da kyau mu ji dalilin daya sa take son taimkon Bil'adam kamar wanann mutumin wanda idan yaso a lokaci 蓷aya zai iya kaimu lahira gaba 蓷ayan mu kuma...," Shiru yay saboda hannu da Tijama ta 蓷aga masa tace "stop interrupt Tu蓳e ,babu abinda Airah zata fa蓷a wanda ban san da shi ba,komai ana barwa lokaci ne, domin shi ke sawa a bayyana komai , Airah tayi mana gaggawa ta 蓳ata mana komai, ko da za muyi nasara akan taimakon nasa amma yanzu bamu da damar yi, saboda Airah ta 蓳ata komai tayi abinda sai nan da shekaru wajan biyar ya dace ace munyi shi, babu wanda baya son mutumin nan,hadda mu Jinnu muna 茩aunarsa, mu musulmai ne kuma Turawa ne, haka kuma ALLAH! Yayo mu a cikin halittun da ba kowa yake ganin su ba, sai dai mu kalli abinda mu kai niyya, Airah kina da girman kai sosai, baki jin magana, baki san girman kai yasa Ubangiji ya sakko da Iblis daga Sama ba zuwa duniya ba?? Ko so kike ki zama 拼ar uwarsa Airah ??" Da sauri Airah ta girgiza kanta tace "Auzubillahi! bana fatan hakan Kakata, ni dai alfarma nake nema wajanki Kakata ki daure kiyi min ita dan Allah!", murmushin ba茩in ciki Tijama tayi, domin tasan jikar tata abu ne mai wahalar gaske ta fahimci abinda take son fahimtar da ita, kuma bata son gaya mata muhimman abubuwan da suke tare da wannan bawan Allan,tana son ta bari lokacin komai yazo ya wuce, da zarar lokaci yazo komai zai bayyana kansa ba tare da sun bayyana shi ba, shiru ne ya biyo baya kowa da abinda yake sa茩awa a cikin ransa, ita Airah tana son fa蓷awa Kakar tata wani abu amma tana tsoro, kamar daga sama taji muryar Tijama tana fa蓷in "me kike 蓳oyewa a ranki Airah ! Feel free to ask" girgiza kai Airah tayi tace "No! Tijama idan lokacin yayi zaki sani amma wannan *SIRRIN MU* ne", Murmushi kawai Tijama tayi kafin tace "me kike so yanzu ai masa?" Da sauri Airah tace "Ina son na bashi mu茩ami" kafin Tijama tayi magana Tu蓳e yace "Mu茩ami a cikin Jinnu Airah? How can that be possible?" Kallon Yayan nata Airah tayi kafin tace "Is very simple ai, shi kansa bazai san an bashi mu茩amin ba, but every night zanna dau茩o sa zuwa zaman fada, zan mantar da shi komai", Dariya Tijama tayi tace "Shirme dai sai yaro, Bil'adam zai zama jagoran Jinnu kenan Wow!" kamar Airah zatai kuka tace "please Tijama" jinjina kai Tijama tayi kana tace "je ki bashi Allah ya ba shi ikon Mulkan rundunar Jinnu bisa gaskiya da Amana", tana fa蓷in hakan tai girgiza ta 蓳ace daga wajan, shima Tu蓳e bayan ta yabi ya 蓳ace. Yana zaune yana lumshe idanunsa time to time ya kan bu蓷e su,wani sanyi yaji a saman 茩afa蓷arsa ga wani abu mai tsayin gaske daya fara yawo a saman wuyansa , da sauri ya 蓷aga kansa nan idanunsa ya sauka saman wata 茩atuwar mesar dake bin jikinsa tana na蓷esa, kasa motsi yay, kuma har zuwa lokacin babu wani tsoro daya shige sa, shi ji yake ma ina ma ya dauwama a wajan har 茩arshen rayuwarsa, domin da rayuwar da yake a cikin mutane gwamma wannan sau dubu da waccan, sai da Mesar ta kama na蓷esa tsaf sannan ta 蓷aga fuskarta zuwa dai-dai fuskarsa ta shiga 茩are masa kallo, can kuma tai girgiza sai gashi ta riki蓷e ta dawo Airah ,tai kwance jikin sa, motsi yay ka蓷an da idanunsa ta kalli bakinsa sai kuma ta kalli idanunsa, shi ma kallonta yake ko 茩iftawa babu, a hankali Airah ta mi茩e daga jikinsa kafin cikin 蓷aga murya tace "Congratulations! Now you're the king of Jinnu, yanzu kai sarkin ALJANU ne SHEIKH IMAM HAMDAN!!...... SHARE fisabilillahi dan ALLAH 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ EPISODE3锔忊儯-4锔忊儯 With much surprise wanda aka kira da Sheikh Imam hamdan 蓷in yake kallon fuskar Airah, har kawo lokacin kuma ya kasa cewa komai he is just watching at her face like he is try to remember something fast, but he can't, dukkan abinda Airah take he couldn't understand her, shi dai yana nan a yadda ta 蓷auko sa kuma ta ajjiye sa, murmushi tai masa kafin cikin nutsuwa tace "i knew baka san wacece ni ba, so don't mind me, kawai ka saurari me zance maka ya shugabana" fararen idanunsa wanda suke 蓷aukan hankali mata harda maza ya juya mata irin kallon am with you 蓷in, nan ya baza all ears 蓷insa kawai yana jiran ya ji menene za tace masa, dariya Airah tayi tace "You know what? Sheikh Imam Hamdan! " kamar soko haka ya girgiza mata kansa, hannunsa ta kama a hankali ta shiga murza soft fresh skin 蓷in tafin hannunsa, kamar mai shafa masa mai, wani wahalallan numfashi ya sauke mai 茩arfin gaske, lokaci guda kuma yaji kansa ya sara masa, da sauri ya runtsa idanunsa wanda one time jijiyoyin kansa suka fito a saman forehead 蓷insa sukai ra蓷a-ra蓷a kamar an zana su, da sauri da sauri ya shiga sauke ajjiyar zuciya yana jin wani sanyi na ratsa cikin farar fatarsa zuwa cikin nama jikinsa ha蓷i da 蓳argon dake sarrafa cikin 茩ashinsa, wanda hakan ya haddasa masa afkuwar wani zazzafan zazza蓳i mai 茩onar da jinin Mutum, duk abinda yake tana kallonsa, kuma tana fahimtar komai dake faruwa dashi, abu 蓷aya da ta gagara yi shi ne ta ha蓷a ido da shi, she can't, yana da wasu sexy and killer eye balls, wanda anytime suke a lumshe kamar mai jin bacci ko wanda yake shaye-shaye, wanda bai san shi ba idan ya kalle sa zai 蓷auka he's always sleeping ne, but ba haha bane, kawai dai he's strong Man, cikin 茩asa da murya tace "Kai mutum ne, ni kuma Aljanna ce, amma mene yasa nake jin ina da relation da kai?, Ina jin kamar na sanka tun da kamar na ta蓳a rayuwa da kai, tambayar shi ne where? mene yasa nake jin feelings a kanka?, my grandma told me bil'adam suna da son kansu da yawa, basu da tausayi ko imani, basu tausayawa na 茩asa dasu, kowa hope and wish 蓷insa a kansa yake 茩arewa, sometimes nake 蓳adda kama zuwa Bil'adam just to watch the people, but seriously they're all many different types of people in your society, kamar dai kai you have a good heart, baka da damuwar kowa burinka kowa ya amfana daga baiwar ka, amma idanun jama'a na kanka mai yasa mutane duniyarku ke son cutar da rayuwarka ne SHEIKH IMAM HAMDAN?", duk maganar da take idanunsa a lumshe suke yana jin yadda take ta zuba ita ka蓷ai kamar parrot, wato a Aljanu ma akwai masu shegen surutu kenan?? Ware idanunsa yayi a kanta sosai a hankali kuma ya fara 茩o茩ari Motsa jajayen la蓳蓳ansa, runtsa idanunsa yayi a hankali kuma yayi taking deep breath, cikin harshen larabci yace "Wacece ke?" 茦asa Airah tayi da kanta, saboda yadda zazza茩ar muryarsa ta daki dodon kunanta, ba abin mamaki bane dan ta ji muryar so sweet and cool saboda tasan muryarsa cikin baccinta, amma Wannan ya sha banbam da wacce, wannan is real not dream shi ne a gabanta yake magana da harshen da kowa yake fata da muradin ace ya samesa,domin yazo turanci ya zama ruwan dare, kasa bashi amsa tayi sai 茩asa da tayi da kanta, ganin tai masa shiru yasa Sheik Imam Hamdan saka tafin hannunsa zuwa saman fuskarta ya tallafo ha蓳arta su kai facing juna sosai kamar mai kunyar magana yace "Answer my question who are you?" Hannunta ta 蓷ura saman bakinsa tace "shiiiiiit!!" sai kuma ta janye hannunta tace "You asked me at the right time ya shugabana" ganin yadda ta茩i yarda su ha蓷a ido kamar dai wata mara gaskiya yasa Sheikh gyara zamansa a hankali kuma ya kai dubansa zuwa 茩afafuwan ta wanda basu gama komawa na mutum domin ga jelar mesa nan yana gani, 蓷auke idanunsa yay yace "Look at me, look into my eyes, akwai wani tarayya daman tsakin mutum da Aljan bani da labari?" girgiza masa kai tayi idanunta na kawo ruwa domin sosai ta ji ta fara shakkar Sheikh saboda jarumtarsa da kuma 茩arfin addininsa, kamar zatai kuka tace "sunana Airah is long story please just keep it on your mind one day I'll tell you everything" kafa蓷a ya ware irin "I don't care"蓷in nan, numfashi ya sauke yace "first tell me miyasa kika kawo ni nan?" wani 茩awataccen murmushi tayi sai kuma tace "Yanzu Allah ya nufa ka ganni but every time, every second, every minute you're in my heart,kullum da kai nake kwana" "Uhm" yace kawai yana 茩ara ware rikitattun idanunsa a kanta sannan tace "what i mean kullum tare muke kwana a bed 蓷inka, bana samun cikakken bacci mai nutsuwa da kwanciyar hankali indai ba'a jikinka nai bacci ba, duk sanda kayi nisa dani ina jin kamar 茩arshen rayuwata yazo ne, 蓷omin jikinka kawai ke sawa na samu nutsuwa da kwanciyar hankali, na so fa蓷awa Tijama sai kuma na fasa saboda wannan SIRRIN MU ne, ni da kai, i thought it was a play ashe ya wuce haka, I'm in love with you Sheikh Imam Hamdan ,i love You too much dear, i love You till the rest of my life Imam ,na 蓷auka bani da hankali ko kuma shirme, why Aljana za ta so jinsin mutane, mutum kamar Imam, to muma ai Ubangiji ya halicce mu kuma ya sanya mana zuciya kamar yadda kuke da ita, kaga ba abin mamaki bane dan zuciyata ta kamu da sonka Imam, please accept me as your wife Imam, zan zame maka komai babu wanda zan bari yasan cewa ni Aljana ce, zan ta baiyana gareka da kuma danginka a matsayin mutum just like you're, bawai haka ne ka蓷ai burina ba, ina son baka kariya akan kariyar da Ubangiji yake baka, ba lallai kasan abubuwan da suke 蓳oye ba amma ni nasan komai naka, dan Allah accept, kada ka juyan baya, kamar yadda Mamana da Abbana sukai min,Tijama da Ju蓳e sune ka蓷ai suke supporting nawa" ta 茩are maganar tana saka masa kuka tamkar ba Aljanna ba, sosai zuciyarta da kuma hurinta ha蓷i da gangar jikinta suke 茩aunar Sheik Imam,tun tana zanin goyo wata rana ta ji Iyayen ta na magana akan ha茩urinsa da kuma jarumtar sa da taimakon da ya kewa talakawa , tun a sannan ta kamu da soyayyarsa mai wahalar gaske, bata da magana sai ta Sheik, wata rana tayi suffa irinta Bil'adam ta shiga cikin gari, tashin farko gidansa ta nufa tai rashin sa'a lokacin ya je sauke farali a 茩asa mai tsarki, bata tsaya 蓳ata lokaci ta nufi makkah a nan tai arba da shi a cikin harami gaban ka'aba yana sanye da fararen kaya masu 蓷aukar ido, surar jikinsa a bayyana ga six packs 蓷insa abin birgewa, fari ne jajirr kamar ka ta蓳a shi jini yay tsartuwa haka yake, ko ina na jikinsa gargasa ce kwance sai she茩i take gwanin sha'awa, is too young domin bazai wuce 23 zuwa 25 ba,t a 蓷auka babba ne sosai, amma yanayin hutu da kuma cima mai kyau yasa ya zama cikakken Namiji mai jini a jika da kuma lafiya, yana da fa蓷in 茩irji wanda duk rabin 茩irjin sa gashi ne kwance lub-lub, kana ganinsa kasan yana gyming yana da wasu kalar fresh pich lips wanda suke very soft and shinny he's behaving like king of Saudi Arabia, eye lashes sunyi zara-zara har saman girarsa, babu abinda ya bawa Airah mamaki sai ganin sa da tayi saman wheelchair da alama yana da nakasa bashi da 茩afa, tun a lokacin taji tausayinsa ya kamata sosai, gashi dai babban mutum yana da komai na rayuwa ku蓷i, ilimi both boko da Arabic yama fi 茩arfi ga Arabic domin a nan Saudi'a yay karatunsa, maganar ku蓷i kam ba'a magana, bai rasa komai na rayuwarsa ba, babu abinda ya nema ya rasa, amma ya rasa farin cikin sa uwa uba babu 茩afar taka wa, a nan ta gama kallonsa ta koma cikin dajin da suke da zama, tun daga ranar ta 蓷aura lalurar duniya a kansa sonsa take sosai, ta蓳a ta da yayi yasa ta sauke ajjiyar zuciya mai 茩arfin gaske, kafin ta 蓷aga jajayen idanunta ta kalle shi, saurin 蓷auke kanta tayi saboda ba zata jure kallon cikin idanunsa ba, maganarsa ta dawo da ita hayyacinta inda yake fa蓷in "Ashe baki da tausayi ke mai son kanki ce ban sani ba? tayaya zan iya soyayya da Aljana what kind of rubbish ?" Cikin hasala itama tace "You can Sheikh Imam Hamdan ,sau nawa kana tarayya dani a Matsayin mata" da sauri ya kalleta Murmushi tayi tace "Yeah! I'm pregnant with your unborn child Sheikh, bana da niyyar cutar da kai ko kuma cin zarafin ka, bana son na haifa maka 蓷an Haram domin dani da kai duk Halartattun 拼a 拼a ne, sai da aka yi Aure aka haife mu, mai yasa ni kuma zan za蓳i haifar 蓷an zina? Ko kayi accepted 蓷ina as your wife ko kar kayi kasan ina da 茩arfin ikon da zan zauna da kai na saka kayi tarayya dani, ask me why banyi haka ba? kasan dalili shi ne ina sonka Imam, so mai 茩arfi da kuma girman gaske, tunda na bar iyaye na ai ya kamata ka kar蓳e ni, ka zame min gurbin dana rasa, nima na baka farin cikin daka rasa na shekara da shekaru, ina sonka saboda Allah! Burina bai huce na kula da lafiyarka ba, zuwa yanzu kasan baka da kowa sama dani saboda nice matarka!" Ta 茩are maganar cikin 蓷aga murya, murmushi kawai ya saki kafin yace "Na ji mai dani gida" kuka ta saka masa tare da zubewa 茩asa ta ri茩e 茩afafuwansa tace "dan Allah dan girma ALLAH! Ka so ni kwatankwacin yadda nake sonka, wallahi zan iya mutuwa idan baka amince dani ba, kuma 蓷anka dake ciki na ba" wani bala'in tausayinta ne ya kama shi, ace wai Aljana ita take sonsa har tayi tarayya dashi ya sanya mata 茩wansa a cikin ta, yaya zai yi da rayuwarsa yanzu shi?ta yaya zai iya rayuwa da ita a cikin gidan su? Yadda take masa kuka sosai da kuma yadda take begen nasa akan ya so ta yasa bai san lokacin da yace "Okey! Imam hamdan accepted you as his wife" cikin farin ciki da Murna Airah ta 茩wala wani uban ihu tace "Didn't i told you Tijama, bana gaya maki cewa my Imam has a good heart ba" kallan yadda take tsalle da murna ha蓷i da ihun yasa cikin 茩asa da Murya yace "Don't scared your Husband" tsayawa tayi da rawar tana jin wani farin ciki na ratsa jikinta, cikin tsananin farin ciki tace "Thank you so much Sheik, thanks once again i can't stop loving you you're my everything" lumshe idanunsa yana jin abinda ya aikata kamar ba dai-dai ba ne,amma yaya zai yi da ita? Ba zata ta蓳a barinsa ba indai ba amincewa yayi ba, shi yasan bazai ta蓳a yin tarayya da ita ba, shiru yay kawai yana sauraren bugun zuciyarsa, ganin tai masa shiru yasa ya bu蓷e idanunsa da sauri ta 蓷auke idanunta wanda tun 蓷azo ta 蓷aura su a kansa, kamar zai kuka yace "gida Please" wajansa ta 茩arasa tare da dur茩usawa a dai-dai 茩afafuwansa ,kana ta saka hannunta ta 蓷ura saman laps 蓷insa tace "Why are you so worried ?" Shiru Imam yayi mata yana tsareta da fararen idanunsa, Murmushi tayi tace "don't worry, yanzu za'ai mana bikin" ware idanunsa yay sai kuma yay calming yace "Owk" mi茩ewa tayi kana ta ha蓷e hannayenta waje guda ta shiga tafa hannayenta, cikin 茩aramin lokaci Tijama da Tu蓳e suka bai yana, dariya Tijama tayi tace "Congratulations Airah, congratulations Sheikh Imam Hamdan " bai ce komai ba sai hannunsa daya mi茩awa Airah kamar yadda ta bu茩ata,wani 茩aramin ring wanda yayi dai-dai da yatsansa, kana ganin zoben kasan cewa an kashe ku蓷i wajan yin sa, banda haske da 茩yalli babu abinda yake, a saman Ring 蓷in a rubuta I&A, fuskarta cike da farin ciki ta sanya masa zoben, kallonsa tayi tace "Now is your turn" jikinsa ya shiga lalubawa yaji babu komai sai wani sirin sar茩ar gold, cirota yay a jikinsa kana ya nuna mata sirin sar茩ar,wajan sa ta 茩arasa tare da dur茩osawa dai-dai 茩afafuwansa tai masa nuni da wuyanta, A hankali ya sanya mata sar茩ar, tafi Tijama da Tu蓳e su kai tare da fa蓷in "Congratulations Airah and Imam Masha Allah!" Haka nan dai yaji ya samu kansa cikin farin ciki shima, kallon Airah yayi suka ha蓷a ido ganin yadda idanunta ya cika da hawaye yasa a hankali ya ware mata hannayensa da sauri ta zo wajansa tare da fa蓷awa jikinsa , a tare suka sauke ajjiyar zuciya, shiru Sheikh yayi yana duban agogon hannunsa yasan yanzu Subhi ya kusa yana bu茩atar komawa gida, 茩asa yayi da murya dai-dai fuskarta yace "Can i go?" Fuska ta marairaice tace "babu wani gift?am your wife Sheikh" ta蓳e baki yay yace "me zan maki?" Dariya tai tace "ok lemme give you a special kiss Rayuwata" zaro ido waje yayu tace "Yes! Sabon sunanka ke nan a gareni RAYUWATA" lumshe idanunsa yayi kafin ya saki jishi tare da fa蓷in "Uhm" Sumar kansa Airah ta shafa a hankali kuma ta sanya bakinta cikin nasa da niyyar bashi hot kiss..... 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _This book is for sale it's #500 via 0116886423 Sulaiman Naima s union bank, evidence of payment 08119237616, ga mutan NIGER sai suyi mgn a wannan number 84506476_ EPISODE5锔忊儯-6锔忊儯 Da sauri Sheikh Imam Hamdan ya zare bakinsa, bai son abin da take shirin yi masa,kuma bai son ya 蓳ata mata rai saboda ya tabbatar da ingancin son da Airah take masa,shima garesa yana son ya kwatanta yi mata nasa kalar halaccin ko da ba zan so ta ba,ta guji iyayenta a kansa to namiji yay haka ai yana tare da fushin Allah bare kuma ace mace,dan dai bai son kalar nasu abun ba, tunda su蓷in ba wai kamarsa suke ba, Shiru Airah tayi tana jin babu da蓷i a cikin ranta kuma bata son takura masa saboda ta ga kamar bai gama yarda da ita ba,ita kuma burinta bai huce ya yarda da ita su saba su zama tamkar Aminan 茩warai wanda dukkan abin da ya samu 蓷aya sai 蓷ayan ya ji a jikinsa,ganin yadda duk ta sauya fuska kamar dai za tai kuka yasa ya tallafo ha蓳arta yana lumshe idanunsa kamar bai shirin yin bacci a wajan,cikin 茩asa da Murya wannan karan da larabci ya ce "Ma'aa sa bakiii?" Girgiza masa kai ta yi tana Murmushi ta ce "it's time to go home" ta蓳e bakinsa yay tare da fesar da numfashi cikin nutsuwa da fitllatanci ya ce "You look so worry" Idanunta a saman fuskarsa tana kallan 茩wantaccen beard 蓷insa da ke Shinny gwanin sha'awa, hannunta ta mi茩a ta shafa sajen nasa ta ce "Yeah!am worry" ba tare daya kalleta ba ya ce "Why?" Sosai Airah ta matsu kusa dashi tare da 蓷ura kanta a saman cinyarsa ta fara kuka kamar 茩aramar yarinya,sai da ta gaji dan kanta Sannan ta tsaya da kukan tana sakin ajjiyar zuciya kafin a hankali ta ce "I Missed you Soo much i missed a lot Rayuwata,kasan lokacin da na 蓷auka ina fama da iyaye na akan ka,na rabu da su yanzu saboda ina tunanin zan samu farin ciki a wajan ka,ashe nayi kuskure su Aljanu ba halittar Ubangiji ba ne? Bama da Zuciyar daza mu so dukkan abin da mu kaji muna sonsa ashe? Na da蓷e ban yi bacci mai da蓷i ba kasan mene yasa? Ba na son taku raka kona matsa maka,a kullum baka da lokacin kanka sai na Mutanan gari dana wa'azi a matsallatai da ba wa mutane darasi,baka samun nutsuwa cikin dare idan kuma nace a wannan daran zanzo inda kake bazan barka kayi bacci ba,zakai ta mafarkai kala daban-daban 茩arshe ka tashi da ciwon kai,ni kuma bana Fatan hakan ya kasance da kai,shiyasa na za蓳i nai nisa dakai ina bu茩atar ka Imam,ina sonka kai ne Rayuwata kai ne farin ciki na dan Allah don't ever betray me,kada ka samu wata a jinsin ku kace zaka manta dani" hannunsa ta kama ta 蓷ura saman cikinsa tace "I'm pregnant with your unborn child Rayuwata me and your unborn child need you please don't ever trying to betray me" kasa magana Sheikh yayi saboda wani tausayinta daya ratsa zuciyarsa ware mata hannayensa yay da sauri ta shige jikinsa tana sakin wani sabon kukan covering yay mata da faffa蓷an 茩irjinsa "it's okay AIRAH!!" Turo bakinta tayi gaba tare da dukan 茩irjinsa tace "stop calling my name Rayuwata just give me a beautiful and special name" wani lafiyayyan murmushi yay mata ya ce "just look at you, you're crying like a baby" kanta ta 蓷aga lokacin na farko kenan data sanya idanunta cikin nasa, slowly ta dinga nufar bakinta zuwa ga nasa, copping face 蓷insu tayi waje guda Sannan ta bu蓷e masa bakinsa da hannunta da sauri kuma ta sanya bakinta saman nasa zatai kissing nasa. A firgice Sheikh Imam hamdan ya farka daga nauyayyan baccin daya 蓷auke sa mai cike da tarin mafarkai na abun mamaki, ba tare daya bu蓷e idanunsa ba ya shiga karato addu'ar da addini ya kuya mana idan mun shiga cikin irin Wannan bad dream 蓷in kamar haka: _丕毓賵匕 亘賰賱賲丕鬲 丕賱賱賴 丕賱鬲丕賲丕鬲 賲賳 睾囟亘賴 賵賯丕亘賴貙賵卮乇毓亘丕丿賴 賵賲賳 賴鈥嵸呚藏ж� 丕賱卮賷丕胤賷賳 賵兀賳 賷丨囟乇賵賳._ _(Ina neman tsari da kalmomin Allah cikakku daga fushinsa,da u茩ubarsa,da sharrin bayinsa,da kuma wasuwasin shai蓷anu,da kuma kada su zo mini (acikin Al'amurana)._ Bayan ya kammala addu'ar ya ware manyan idanunsa sannu a hankali kuma komai na mafarkin ya fara dawowa cikin brain 蓷insa,murza hanunsa yay yaji wani sabon ring wanda bai san dashi a hanunsa ba, kallonsa yakai zuwa ga zararan yatsun hannunsa wanda suke dugwaye masu kyau, wani farin zobe ya gani wanda akai masa rubutu da I&A shafa zoben yay ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa, idanunsa yaja ya rufe a hankali sosai yake son tuna sunanta amma ya kasa, Yun 茩ura wa yay daga kwancan da yake ya jingina bayansa da jikin fuskar gadon,a godon da yake manne jikin bangon 茩awataccen bedroom 蓷in nasa ya duba,juya idanunsa yay ya ga lokaci har ya fara jaa domin tuni akai kiran fari, yana ta zaune shiru babu abin da yay kuma babu wanda ya shigo cikin flat 蓷in nasa,ga lokaci yana ta tafiya, hankali yaga iska na ka蓷a labulan dake ma茩ala jikin window, With much surprise ya fara bin window'n da kallo,domin ya tabbatar bai kwanta bacci ba sai da Granny ta gyara masa komai ta rufe ko ina,amma ya ya akai window'n ya bu蓷e shi 蓷aya? Ganin bashi da amsa babu kuma wanda zai tambaya yasa ya ja bakinsa yay shiru ya bi window'n da kallo,ganin iskar tai tawa yasa ya lumshe idanunsa yana jin sanyi da wata nutsuwa na ratsa jikinsa, seriously Imam he's more handsome guy he's innocent and smart,jin ana shafa sumar kansa yasa ya bu蓷e ido ganin Granny tsaye a kansa ya sanya ya sakar mata tattausan Murmushi "Sorry sweetheart I'll keep you waiting am sorry for that,na makara ne" jinjina kai yay ya ce "Uhm" Wheelchair Granny ta jawo tare da bu蓷e ta,sai da tazo daf dashi sannan tace "Get down sweetheart" jan jikinsa yay sosai zuwa gefen gadon da taimakon Granny ya samu ya zauna a saman Wheelchair 蓷in cikin nutsuwa ta turasa zuwa cikin Bathroom 蓷in sa,Wow wow! Very beautiful komai na cikin bedroom 蓷in white color ne, shower, Sink, mirror, Jakuzzie, towels, Bathrobe anything is white color, hatta bathroom slippers 蓷insa fari ne tass, tana kaisa bathroom 蓷in ta taimaka masa ya sauya kujera daga wacce yake kai zuwa wacce take gaban shower wacce always a cikin bathroom 蓷in take sbd wanka, fita Granny tayi tare Wheelchair 蓷in kana taja masa 茩ofa, kasancewar farar Singlet ce jikinsa yasa bai sha wahalar zare ta ba,haka nan three gaiter na jikinsa zuwa pad 蓷insa gaba 蓷aya yay naked, sexcy eyes 蓷insa ya sauke saman laps 蓷insa wacce take fara tass sai Shinny take ga wasu gashi da yay kwance saman cinyoyinsa abin birgewa,ikon Allah! Kenan duk 茩yansa da da iliminsa both sides arabi da boko uwa uba dukiya ta abin mamaki amma hakan bai hana Ubangiji ya tausyesa da wata lalurar ba,sai Allah ya saka yana 蓷aya daga cikin jerin guragun duniya,lallai ku蓷i zasu iya yi maka maganin komai amma banda lalura,abu biyu zuwa uku ne ku蓷i ba zai iya sama baka so ba, na farko Lafiya,na biyu Soyayya,na uku kwanciyar hankali tabbas ku蓷i ba zasu ta蓳a sama maka 蓷aya daga cikin wa蓷an nan ukun ba,duk isarka ko mulkinka ko tarin Dukiyar ka ku蓷i baza su ta蓳a sama maka soyayyar mace ba,haka ku蓷in ka bazai ta蓳a sama maka Lafiya ba,yau ina shugaban mu Umar Musa 拼ar addu'a? Da ku蓷i na bada lafiya da tuni yana raye yana yawo ko ina cike da kuzari da kuma ishasshiyar lafiyarsa, haka nan duk mai ku蓷i bashi da kwanciyar hankali kullum cikin tunani ha蓷i da zullumin rayuwa yake, Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke bayan ya gama tunani a ransa,ganin ba wani kashi yake ji ba yasa yana daga inda yake tsaye ya kama Manhoon 蓷insa zuwa cikin toilet 蓷in yay fitsari kana ya wanke sama da 茩asa zuwa tsakanin cinyoyinsa na Monhoon 蓷in, Wheelchair 蓷in yaja zuwa wajan shower ya sakarwa kansa ruwa lumshe idanunsa yay yana jin yadda ruwan yake dukan saman fatarsa, yana kammala wankan yay brush kana yay alwala, hannunsa ya mi茩a ya 蓷auki long towel ya 蓷aura saman waist 蓷insa,ya zamana iya faffa蓷an 茩irjinsa ne a waje wanda yake 蓷auke da kwantaccen gashi da kuma manyan brest, duguwar 茩afarsa yasa ya bubbuga 茩ofar bathroom 蓷in,babu jimawa Granny ta shigo fuskarta 蓷auke da Murmushi tace "ka kusa yin late a Masque 蓷in Rayuwata" saurin kallanta yay saboda jin sunan data fa蓷a and he try to remembered inda ya ta蓳a jin sunan Rayuwata, Murmushi kawai yay ba tare da yay magana ba,domin yawan surutu baya cikin tsarinsa,idan kaga yay magana to Granny ce ko kuma best friend 蓷insa Arjun, sauya masa Wheelchair 蓷in tayi kana ta jingine ta cikin bathroom 蓷in ba gefe guda, a gurguje ta shafa masa wani lotion mai 茩amshi da kuma kama jiki sbd yau taga an tashi da sauyin weather, wata farar Jallabiya mai 茩yan gaske ta bashi ya saka bayan ya saka pad 蓷insa da boxer sai kuma singlet,ta san bai son kayan nauyi yana iya cirewa a ko ina, hiraminsa ta 蓷auko ta saka masa a saman sumar kansa kana ta 蓷ura masa ta wani ba茩in igiya na saman hiramin ta 蓷auki casbawa ta bashi,wani simple slippers ta bashi mai kyau da tsada,kana ta fesa masa parfumes Difference, dry tai masa tace "Kai Sweetheart kayi kyau kamar a sata a gudu" a karo na farko ya saki Murmushi cikin 茩asa da murya yace "Jazakillah bilkhair Granny" "no need dear it's my pleasure" ana haka Alhaji Hamdan ya shigo shima cikin maroon 蓷in jallabiya ya ce "shira bata tashi kullum sai za'a Mosque" Murmushi kawai Granny tayi ta ce "Sai kun dawo ka kula da shi" Barrister ya ce "Ohh Wow! Ni ba'a ta tawa ko?" Harara tai masa ta ce "wa yake batun babba ga 茩aramin yaro" dry shima yay ya ce "wane yaron Mother? Kullum ke kike maida Imam 茩arami,shiyasa baya 蓳oye ta蓳ararsa a gaban kowa" Granny tace "Yau na ga abin da ya dameni ni Fa蓷imatu,to banda Allah ya baka 蓷a mai hankali da nutsuwa da tarin hankali uwa uba ilimi banda haka Imam 蓷in guda nawa yake? Duudu bai huce 23 zuwa 25years ba fa" ganin sunata surutu yasa Imam yin gyaran murya ya ce "we getting late Abba" Barrister ya ce "Sorry my son da sauran time ai" yana fa蓷in hakan ya tura Wheelchair a hankali suka nufi Mosque 蓷in dake wajan gidan Barrister Hamdan Balarabe,Granny na ganin fitarsu tai Murmushi jin da蓷i a hankali kuma tai hamma tare dayin wata jijjiga sai gashi ta riki蓷e ta koma AIRAH. Bayan Sheikhnyaja 蓷arorowan mutane sallah ya tsaya yana azkar,har wajan 7 bakwai na safe yana cikin masallacin,sai da ya kammala sannan ya kalli babban abokinsa kuma Amininsa Arjun wanda ya shigo masallacin yanzu "bacci na keji Arjun" mi茩ewa Arjun yay domin yasan indai Sheikh bai Wannan baccin daga bakwai zuwa sha 蓷aya na safe ba to bazai bar kowa ya huta ba, kar蓳ar Kur'anin hannunsa yay ya ajjiye inda ake ajjiye littafan matsallatan,cikin nutsuwa Arjun ya fara tura Wheelchair 蓷in suna tafe Arjun na masa Shira Aliyah sabuwar budurwar da yay a nan garin, Murmushi kawai Sheikh yay yace "Allah yasa albarka" tsaki Arjun yay yace "Buddy a condition 蓷inka yaci ace ka ajjiye matar da zata kula dakai,wacce babu hijabi tsakanin ku zata iya yi maka komai ba tare da jin wani nauyi ba, Granny kullum shekarunta 茩ara jaa yake,wata rana ba zata iya kula da kai ba,kai ka bathroom dawo dakai cikin bedroom, shiryaka,kana ganin hatta mai ita take shafa maka,kaga dole ba zata shafa maka a inda bai dace ace ta gani ba,amma idan matar kace komai zata iya yi maka ba tare da taji nauyinka ba" kamar Imam ba zai magana ba sai kuma ya ce "kai ma ka fara gajiya da taimakon da kake min ne Buddy?" Girgiza kai Arjun yay ya ce "No! At all,kawai da ina ganin abinda yake dai-dai ne, Ni abinda nake maka gaba 蓷aya nawa yake? Tsakani na dakai na kaika gidan redio kana gama program 蓷inka na zo na 蓷auke ka, sai zuwa shopping ko saloon wani lokacin ma baka bari akai ka,sai kuma zuwa Aikin hajji idan lokaci yayi ko Umara" lumshe idanunsa Sheikh yay kafin ya sauke numfashi ya ce "to menene da matanne? Ni bana da interested akan any women wlh,koda ina dashi wa kake ganin zata zauna dani?? Bana da fellings akan wasu mata wallahi gaba 蓷aya shirmammu ne,basa da tausayi?" "Au haba??" Cewar Arjun domin ba 茩aramin haushi Sheikh ya bashi ba, Sheikh na sakin Murmushi domin yana son ya ga Arjun na gaya masa gsky shi kuma ya nuna baya ganewa gaba 蓷aya, Arjun ya ce "Buddy ko dai baka da lafiya ne?? A Wannan zamanin da muke ciki ai kamar da sha'awa ake haifar mutum wallahi,kai sheda ne kana ganin mata kala-kala,dan 茩arya kake kace baka ta蓳a ganin macen da kaji kana sha'awarta ba,indai kaga Manhoon 蓷inka bata mutsa to wlh baka da lafiya" tsaki Sheikh yay ya ce "zamani ya lalace tunda Arjun yasan da蓷in mata" waro ido Arjun yay yace "kai Allah ya sauwa茩e dai,ina tare da babban Malam Alaramma kuma Sheikh Imam Hamdan Balarabe kake tunanin zan san mace indai ba aure nayi ba,kawai dai nasan ina bu茩atar mace kusa dani,domin kullum da ciwon ciki nake kwana wani lokacin sai nayi ta蓳a Arjun 蓷ina nake jin da蓷i" suna gaf da shiga Babban parlour'n daya raba manyan sides 蓷in Sheikh yace "meye Arjun 蓷ina kuma?" Kai tsaye Arjun ya ce "mtwsss! Hajiya ta nake magana be ma'ana Manhoon" ta蓳e baki Sheikh yay yace "Iskanci kawai,ka daina ba kyau is better kai aure idan shi ne salama a gareka" Arjun ya ce "Soon ma kowa ma baka 拼arta ka aura" Sheikh bai 茩ara magana ba,kallo guda yaywa Mami wacce take shirin fita bank dake aikin banki take, Murmushi tayi ta ce "Wlcm my dear" Arjun ya ce "Mrng Mami" wajansu ta 茩arasa tace "Yaya kake Arjun fatan kana kula min da my dear" Murmushi Arjun yay yace "Mami 蓷an naki ai 蓷an rigima ne" bata 茩ara kallon Arjun ba ta kalli Sheikh tare da dur茩osawa dai-dai fuskarsa ta shafa sajensa tace "Me kuma Mother taiwa son 蓷inta ba ko gaisuwa?" Idanunsa a rufe ya ce "Sabahul khairai" Murmushi tai masa ta ce "how're you and how are feeling now?" Ya ce "Allahamdulillah!" Kallon Arjun tayi ta ce "kada ka barshi yay bacci yanzu sai yayi breakfast" Arjun ya ce "In sha Allah Mami" idanunta akan Sheikh tai masa peak a forehead 蓷insa kana tai 茩asa da bakinta ta 蓷ura saman nasa ta sucking lips 蓷insa na 茩asa saurin runtsa idanunsa yay,tana gamawa tai waje tana fa蓷in "bye sweetie" da idanu Arjun ya bita harta fice daga parlour'n..... 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _This book is for sale it's #500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616, ga mutan NIGER sai suyi mgn a wannan number 84506476_ 馃啌P EPISODE7锔忊儯-8锔忊儯 Mami na barin parlourn Arjun ya sauke numfashi, tare da tura Wheelchair suka nufi cikin parlourn. Granny ce kwance saman bed tayi 蓷ai-蓷ai sai bacci take abinta hankali kwance, da sauri Arjun ya juya ya nufi inda Sheikh yake yana shan coffee a parlour, with much shock Arjun yace "Buddy i don't understand what's going on?" A hankali Sheikh ya zame bakinsa daga kan glass cup 蓷in ya ajjiye saman center table 蓷in dake gabansa kafin yace "Meke nan?", Arjun yace "na je flat 蓷inka na ga Granny ciki tana mopping, har muka gaisa yanzu kuma kace na 蓷auko maka zuma a fridge 蓷in Granny nai sallama bata amsa, hakan yasa na shiga cikin bedroom nayi expected wahala take, abun mamaki sai na sameta saman gado tana bacci da alama ko sallah asuba ba tayi ba", ya kai maganar yana kallo reaction 蓷in Sheikh, sai bai ga komai ba sai ma murmushin da ya ga yanayi "Ohh!! Ni ka maida wawa ko?" da blue eye balls 蓷insa ya kalli Arjun yace "Oh! come on dear me zance maka" Arjun yace "More explanation about two of them" ware ido Sheikh yay yace "Laa adaari" cikin fusata Arjun yace "what the you mean by that?,bayan kana gidan kuma Granny ita take maka komai" ta蓳e baki Sheikh yay idanunsa a kan cenema yana kallon labarai a Aljazeera yace "La takaffafuu" kai tsaye Arjun yace "wallahi sai ka fa蓷a min", a 蓷an fusace Sheikh ya kalli Arjun domin ya fara kai shi 茦arshe bai son mita, da kuma nanata magana, calming yay yace "dole ne nasan komai? Ko zaka saka nai bincike akan abinda bana da iko dashi ne? Wallahi Arjun ka kiyayi kanka ka cigaba da shiga sabgar da babu ruwanka, ni nan 茩arya nai maka or what???" SHI ma Arjun yace "Ashe ba zakai hankali ba Imam? Baka tunanin lafiyar ka, ko ka manta situation 蓷in da muke ciki, kullum kai ne zaman gida da tsaron Soldiers saboda gudun abinda zai cuce ka da kuma wanda zai sanya ai maka wani abun, amma kake ganin laifi na, wlh if i find out the truth you'll regret my dear" yana fa蓷in hakan ya nufi flat 蓷in Granny da ido kawai Sheikh ya bisa harya 蓳ace wa ganinsa, Arjun na tafiya ya ci karo da wata farar mage mai kyau gwanin sha'awa 蓷auke kansa yay daga kallon magen yaci gaba da tafiya, wayarsa ce ta fara ringing hakan yasa ya tsaya da tafiya kana yay answering call 蓷in, yana tsaye magen ta huce da sauri ta nufi flat 蓷in Granny, lokacin Granny ta farka tana ta sallami tana fa蓷in "A'a da mutanan gidan nan Arna za ai, babu tsoran Allah a ransu ace nai ta bacci kamar matacciya babu wanda ya kula da sabgata, kamar dai mara gata? To Allah dai yaga zuciyata ba ina sane na茩i sallar safe ba makara nayi wallahi tallahi, daman ita wacce ba'a gama sanin a wanne 蓳angare take ba tuni na sallama ta, shi ma Barista dake gantalalle ne sai ya rabu dani ko na mutu ko nai rai duk uwar ubansu 蓷aya, kai Allah gani gareka ni Fa蓷imatu da miji da mata duk babu na gari gwamma shi 茩arya yake rabtawa, ita kuma ku蓷in jama'a take kwashewa tun da dai naji a banki take aiki, kai amma dai anyi gantalallun mutane wlh" tana fa蓷in hakan tai cikin bathroom, "ni dai wallahi cikina kamar anyi min sata, babu komai sai hanji wannan da shayarwa ne ma sai naji labari", tana shiga bathroom farar magen na shigowa cikin bedroom 蓷in Granny, da ido magen tabi Granny da shi, kafin a hankali magen tai girgiza sai gashi ta koma siffar Granny tatasss babu abinda ya siffanta ta, Arjun ne ya shigo yana fa蓷in "Mrng Granny" kya蓳e Granny tayi tace "bana son gulma da fi'ili meye kuma Munin Ranjun? Kana gani ba'a mai dani komai a gidan nan ba,ai wlh Imamu da babu ni daya shiga uku, bashi da kowa da komai sai ni,Allah gatansan ni ce gatansa bawan Allah kenan", murmushi Arjun yay yace "haka ne fa Granny, kamar yanzu kika tashi ko makara kikai ne??" Wani kallo Granny tayi masa sai kuma tace "Yaushe ka arnantar dani Ranjun? Ka dai dinga jin tsoron Allah wallahj, babu ruwana sharrin da kai min ma ya ishe ka, yoo sharri mana da hankali na da komai shekara wajan 85 ai ba wasa kawai sai na zauna na makara a sallah, ai ni nan lokacin walaha nake jira kawai", jinjina kai kawai yay yace "bari na shige sai anjima na zo kai Buddy gidan Redio", "to to Allah ya kaimu ka gaida Sadiya" yace "za ta ji" yana fa蓷in hakan ya fice daga cikin bedroom 蓷in, da ido ta bisa yana fita ta riki蓷e ta zama magen kamar yadda ta shigo parlon. Dawowa parlon Arjun yayi ya samu Sheikh yana shan 拼a 拼an inibi masu sanyi yace "am going Buddy sai zuwa anjima" plate 蓷in hannunsa ya ajjiye yace "ok mai dani falt 蓷ina" ba musu Arjun ya kama Wheelchair 蓷in suka nufi flat 蓷in Sheikh, wanda yafi ko wanne flat kyau da kuma tsaruwa a cikin gidan, idan kaga abubuwan da suke flat 蓷in Sheikh saika 蓷auka shi 蓷in wani lafiyayye ne, har cikin bedroom 蓷insa ya shigar dashi komai tsaf Granny da gyara amma a yadda suke tunani, da taimakon Arjun Sheikh ya kwanta saman makeken gadon sa, har Arjun ya juya sai kuma ya dawo,da 蓷an sauri yasa hannu ya zarewa Sheikh jallabiyar jikinsa sannan ya cire masa singlet 蓷in,fresh white skin 蓷insa ya bayyana ga santala-santalan 茩afafuwansa da cinyoyinsa da suka bayyana duk a waje, Arjun na gamawa yace "bye" idanunsa Sheikh a rufe yace "Jazakallah bilkhair" yana fita waje yana fa蓷in "it's my pleasure" Shiru Sheikh Imam yayi domin duk sonsa da bacci a lokacin kasawa yay, sai a yanzu mafarkin da yay ya shiga dawowa cikin brain 蓷insa, idan ya fahimta wacce ta kai shi bathroom da asuba ba Granny bace, domin ya da蓷a fahimtar wani abu 蓷azu,hakan magen data zo kusa dashi ba asalin magensa bace Wannan AIRAH ce, kenan mafarkin da yayi gsky ne yake ganin abun a mafarki ko yaya? Maganar Airah ce dawo masa cikin ransa inda take fa蓷in "Am pregnant with your unborn child Sheikh" ta yaya? Yaushe yayi tarayya da ita da har zata samu cikinsa, yasan cewa koda wasa babu wata halitta ko a jinsin Aljanu da ta ta蓳a ganin Manhood 蓷insa, Lumshe idanunsa yayi yana jin yadda kansa ke masa ciwo ga wani nauyi da yay masa, ji yay gidan yay masa girma dama yace Arjun ya tafi dashi gidansu, ko dai waya zai sanya Abbansa ya sai masa? Idan ya ri茩e waya yayi me da ita, babu abokai family kuma iya Abba da Mami da Granny Fareeq Buhaiyya ya sani sai kuma Arjun daya zame masa komai, mirginawa yayi tare kifa cikinsa ya rungume pillow, iska ya ji tana ka蓷a gashin kansa can kuma ya ji an dafa fresh back skin 蓷insa, bai Motsa ba saboda yayi tunanin Granny ce domin ya san Mami sai 6 zata dawo Abba kuma sai dare, Murmushi Airah tayi saboda farincikin yau zata kasance da mijinta kuma abin alfahari gareta, zama tayi bakin bed 蓷in dai-dai kansa, bai tai kuskuren magana ba sai kansa data kama a hankali ta 蓷aura saman cinyarta, ajjiyar zuciya ya sauke yana 蓳ata fuska yace "Granny!!" Yatsun hannunta ta tura a cikin sumar kansa ta shiga shafa masa sumar tana 蓷an wargatsa ta, sosai Sheikh ya ji da蓷i saboda daman kan ciwo yake masa, 茩ara matsawa yayi jikinta ko zai samu yay baccin gadon da bai samu ya 蓷auke sa ba, kasa yin shiru Airah tayi tace "why kake tsoran fa蓷awa Arjun kana da mata" da sauri ya 蓷aga kansa zuwa fuskarta kasa 蓷auke kansa yay saboda wata 茩yakkyawar halitta daya gani, zai iya cewa bai ta蓳a ganin mace me kyau da kuma tsarin halitta irin ta ba, ba fara bace ba ba茩a bace za'a iya bata Chocolate tana da dugun gashi wanda ta 蓷aura masa siririn veil, duk inda kake neman mace first class Airah ta kai sai yake ganinta kamar ba mutum ba, bakinsa yana rawa "who are you?" Kansa ta mayar saman cinyarta tace "why are you worried Rayuwata?" ji yayi zuciyarta ta buga da 茩arfi amma sam bai nuna a fili ba yace "Uhm" hannunta ta cire a cikin sumarsa tace "So daga juya zuwa yau harka manta dani ko?" Girgiza mata kai yayi yace "No! Kawai am trying to remember you" kallonsa Airah tayi tace "Lemme help you to, Am Airah your wife,Nasan abin zai zo maka kamar a mafarki but is not a dream is reality , tabbas na 蓷auke ka da hannuna har zuwa dajin Sambisa an 蓷aura mana aure Tijama da Tu蓳e da kuma necklaces 蓷in daka bani sune shaida" shiru yay mata ya shiga murza zoben hanunsa wanda tun 蓷azo baya gajiya da kallonsa can kuma yace "what again now?" Tace "na kasa jurewa tun bayan na dawo dakai gida da Asuba,sai ya zamana na kasa bacci, hakan yasa nazo gare ka a suffar Granny bayan na sanya Granny bacci mai nauyi, sannan duk abinda kuka fa蓷a kai da Arjun ina jin ku, hakan yasa na zama mage domin bana son ya fahimci wani abu kamar yadda kai ma baka so, ina zuwa falt 蓷in Granny na samu ta shiga bathroom sai na koma siffar ta da Arjun yazo ban sha wata wahala ba" shiru tayi sai kuma tace "Amma mai yasa kace?" Yun茩urawa yayi, ya mi茩e zaune yana 蓷an yamutsa, 茩afarsa ta kalla da sauri tasa hannayenta ta gyara masa 茩afafuwansa, fuskarta ya kalla yace "Tun Asuba nasan ba Granny bace, duk wanda yasan aljani farin sani ya ganki yasan ke 蓷in ba mutum bace, na 茩ara tabbatar da haka ne ta cikin mirror'n dake ma茩ala a cikin bathroom 蓷ina, kuma Granny bata iya English ba" jinjina kai tayi tace "Ko mugwaye Aljanu ai basu isa su 蓳oye maka ba, bare ni da nake shirin taimaka maka" hannunta ya zame daga nasa kana ya koma ya kwanta can ya 茩ara cewa "i don't have any feelings about women, balle aljana tayaya kike tunanin zan iya rayuwa dake matsayin mata a gare ni? Ta yaya kike tunanin zan baki kulawar daya dace ko wanne namiji ya bawa matarsa? I can't bana son kowa kamar yadda babu mai sona" kamar zatai kuka Airah tace "stop saying that Rayuwata,i promise u, I'll make you happy, ka bani 1week idan har a lokacin kaji baka sona nai baka al'茩awarin zan rabu dakai", hanunsa yasa yaja sajensa yace "sure?" Kai tsaye tace "Yeah" zamewa yayi ya kwanta duk yadda yasu yay baccin daya saba kasawa yayi, har 11 tayi lokacin tashinsa a bacci kallon Airah yayi wacce har yanzu tana zauna tana shafa masa sumar kansa yace "zanyi Sallah" mi茩ewa tayi tare da jawo Wheelchair tana son ta kaisa da kanta amma bata son tai abinda zai firgita da ita, bayan yay alwala yay Sallah ya koma ya kwanta kallonsa tayi tace "Breakfast fa?" Girgiza kai yay yace "No i want to sleep" Yana fa蓷in hakan yana jan duvet ya rufe jikinsa, hawa bed 蓷in tayi tace "i want to sleep with you" bai kulata ba yaja idanunsa ya lumshe yana jin yadda ta ja duvet 蓷in ta shiga ta yadda ta ware hannayensa daya rungome a 茩irjinsa kana ta shige jikinsa tana Murmushin jin da蓷i sosai take farin cikin kasancewa da shi, tsakani da Allah take son Imam bada wata manufa ba, rungomesa tayi sosai ta shiga shafa kansa tana masa wa茩a mai da蓷i a haka har bacci ya 蓷auke sa wanda ya da蓷e bai mai da蓷insa ba, ganin yay bacci yasa Airah mi茩ewa ta cire kayanta kana ta koma wajan Sheikh da yake kwance ta rungume sa sosai tare kissing bakinsa....... 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _Ina ganin masu cewa ko yaya zaman Sheikh Imam hamdan Balarabe da Aljarsa Airah zai kasance??? To kada ko damu you'll be surprised Habibaties kawai a hanzarta payment free pages dai babu yawa馃槏馃憣馃従share And share and share_ Pay #500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger sai su nemi wannan number 84506476 馃啌P EPISODE9锔忊儯-1锔忊儯0锔忊儯 Sheikh Imam bacci yake mai cike da nutsuwa da kwanciyar hankali, da zarar yay mutsi zai ji an 茩ara shigewa jikinsa ga wani 蓷umi dake ratsa jikinsa seriously zai ce ya da蓷e bai yi bacci mai da蓷i irinsa ba, bai tashi daga bacci ba sai da yaji muryar Granny saman kansa tana fa蓷in "Yau na ga abin da yafi 茩arfina ni Fa蓷imatu, wanne gantalallan bacci ne wannan Fisabilillahi? anayi ana nishi kamar bai zazza蓳in masharshara?" Bu蓷e idanunsa yay da 茩yar yana 蓷an dafe kansa da yaji yana masa ciwo kallo 蓷aya yay wa Granny yay saurin 蓷auke kansa tare da juyawa side 蓷insa,ganin babu kowa a gefensa yasa ya kalli Granny ya ce "Granny where is she?" Ke蓳e baki tayi ta ce "meye kuma Shaa? Kaga Imamu babu ruwana da wannan Ingilishin naka maza tashi ka shirya Ranjun yace min yana hanya,yanzu ya kira a sailolar dake palo" shiru yay kawai yana sauke tagwayen ajiyar zuciya ji yay ransa duk babu da蓷i saboda da rashin ganinta da bai ba, yana da tabbacin tafiya tayi bayan ta sashi ya yi bacci, Granny ta taimakamasa yay wanka tare da 蓷aura alwala, yana gaban dressing mirror Granny na shafawa fatara versiline "haka kurum baka san darajar fata ba kace a shafa maka wani losha,meye ma wani losha fisabilillahi" Shidai bai ce komai ba domin a karo na farko kenan yaji bai ji da蓷in yadda Granny ke shafa masa mai ba,ji yay gaba 蓷aya yana da bambanci da wanda Airah ta shafa masa da Asuba, comp ta 蓷auka ta taje masa sumar kansa ta kwanta sosai har saman goshinsa,kana tai hanyar wardrobe tana fa蓷in "Uhm kai kaji wani zance Imamu" idanunsu akan madubi yana kallon yadda jikinsa ya 茩ara bu蓷ewa sosai kamar wanda yake yin risilin, jin yay shiru bai magana ba yasa Granny ta ce "Idan bakai miskilanci ba ai sai Allah ya ka maka wlh, domin Ubanka Did...," Sai kuma tai shiru ta cikin madubin ya kalleta ya ce "Speak up Granny,meye Did...?" Girgiza kai tayi tace "A'a babu ruwana da gulma haramun ne wlh,daman wani zance nake som tsegun ta maka da naji Barista ya fa蓷a" gaba 蓷aya attention 蓷insa ya bata yana fa蓷in "Uhm" wani tissue 蓷in yadi mai masifar kyau ta 蓷auko masa mai manyan zane gashi shara shara domin komai na jikinsa ana iya gani,wajansa ta 茩arasa tare da sunkuyawa ta bashi boxer ya saka sbd daga shi sai pad,tun yana yaro haka ya tasu kakarsa ke masa komai, shiyasa ba yajin akwai abinda zai iya 蓳oye mata a jikinsa sai dai tsaraicinsa, farar singlet ta bashi ya zura a jikinsa bakinsa 蓷auke da addu'ar sanya kaya,sai kuma wandon yadin shima yasa rigar mai 蓷inkin Jamper ta bashi ya saka, sannan ta mi茩a masa babbar rigar kayan, girgiza mata kai yay ya ce "No! Granny ban so" Juyawa babbar rigar tayi tace "Wallahi baka isa ba,ba zan wahalar banza ba ka ga yadda kai kyau kamar dai 蓷an firazdat ko 蓷an sarki? Kai ma sha Allah" Murmushi yay mata yana 蓷aga hanunsa saboda parfume 蓷in da take saka masa, lokacin 蓷aya 茩amshin Arabian Ohud ya cika cikin bedroom 蓷in nasa, harami ta 蓷auko masa ya ce "bari sai Friday bani jar darata" wata hula ta bashi mai kyau tana 蓷auke da gashi,a saman sumar kansa ya 蓷ura kana ya sanya farin bluetooth da farin glass 蓷insa yay wani kyau he look like king of Saudi Arabia, ba茩in covert shoe ta saka masa a farar 茩afarsa, sai da ta gama masa komai sannan ya kalleta ya ce "Jazakillah bilkhair Granny" zama tayi ta ce "Ni dai amana zan gaya maka wlh,idan kaci kai da Allah babu ruwana da shiga hurumin Ubangiji" lumshe idanunsa yay ya ce "Uhm feel free what's is the matter?" Tagumi tai sai kuma ta ce "Barista ya kitsa abu babu shawara fa, wai Gwamna ya nemi a baka auran 拼arsa,kullum tana jin zantukan 茩aryar da kuke a redio,sai ta kamu da sonka hankalinta duk ya tashi hakan yasa Gwamna ya ce ta gaya masa tace ai Sheikh Imam hamdan take so, to ashe ma ya san Ubanka Barista shine fa ya ce da Barista yana neman sa a govmat house,to Ubanka dai ya yarda ni da waccan 蓳arauniyar kuma bamu amince ba" Kallonta kawai Sheikh yake sam bai mamaki ba domin Arjun ya fa蓷a masa cewa ana yawan kiransa ace Imam ake nema kuma macace,wani lokacin messages harta email 蓷in Arjun,to babu mamaki yarinyar ce, Granny tace "banda gantalewa ta yaran zamani yaushe mace take cewa tana son Namiji? To wlh zamanin mu sai an kaika 蓷akin mijin kake sanin wa kake aura,kaga ina da shekara 9 akai min aure hatta nono wannan a 蓷akin Mijin na samesa" wani 茩awataccen Murmushi Sheikh yay yace "Am hungry" Granny tace "Me kace?" Idanunsa ya mayar bakin 茩ofa ya ce "yanzu 12 past 23 yunwa fa" mi茩ewa tayi bayan ta gama gyara wajan kana ta tura Wheelchair 蓷in zuwa tsakiyar ha蓷a蓷蓷an parlour'n gidan, har gaban dinning ta ajjiyesa kana ta shiga zuba masa abin breakfast 蓷in, Arish ne da meat shawarma sai tea da yaji kayan 茩amshi da na'a na'a tai tashin 茩amshi yake, bisimillah yay yasa yatsun hanunsa guda hu蓷u ya fara cin meat shawarma bayan ya gama cin abincinsa Granny ta kawo karamin bowl ya wanke hanunsa ya goge da tissue kana yay hamada. Bayan Sheikh yana mutane sallar zuhur Arjun ya koma cikin gidan su ya 蓷auko 蓷aya daga cikin sabbin motocin Sheik wata 茩arama mai ash color sabuwa dal, Arjun na mazaunin driver Sheikh na 蓷aya side 蓷in idanunsa akan littafin Zajid zaujain, sosai Arjun ke gudu da motar sbd yasan Sheikh bai son tafiya a hankali "Buddy wallahi aure nake sonyi na gaji a matse nake,Am tried pls daga nan mu huce gida ka tayani ro茩an Ummi ta barni nai auran tunda ina so" lumshe idanunsa Sheikh yay lokacin 蓷aya yaji tunanin Airah ya fa蓷o masa, Where is she? Shine tambayar da yaywa kansa, one day kenan yaya kenan idan ya kasance da ita na adadin sati guda kamar yadda ta ce? A haka suka shiga cikin gidan redio'n Arjun yay parking kana ya fita daga inda yake zaune,a back side ya 蓷auko wheelchair 蓷in Sheikh kana ya taimaka masa ya zauna, har cikin reception 蓷in gidan redio'n suka shiga,kowa ya ga Sheikh sai ya tsuguna ya gaishesa,hatta ga wanda suka girmi Sheikh babu a abin da ya siya masa mutunci face Iliminsa sa hqrinsa ha蓷i da taimako da kyautatawa talakawa, da sauri ya fara gabatar da program 蓷insa na LAFIYAR MU, Mutane da yawa sun bu茩aci ya bu蓷e masu wata 茩ungiya ko kuma gruop wanda zai iya yi masu wani bayanin idan yana free,wasu kuma sukace ya basu number wayarsa, Shi dai murmushi yay kawai domin yasan a redio kawai suke jin zazza茩ar muryarsa,amma shi gaba 蓷aya bai san yadda zai iya using da wata waya ba,ya wake dashi? Bashi da wanda zai nemasa a waya,a haka suka gama program 蓷in shida Arjun kana suka 蓷auki hanyar gidansu Arjun. Ummi ta ce "Haba Imam i don't think is nacessary,idan Arjun yay aure bazai samu lokacin kula da komai naka ba" wani abu mai 蓷aci Sheikh ya ha蓷iye idanunsa akan Ummi mahaifiyar Arjun yace "No! Ummi i trust Arjun zai iya komai nawa,yin aurensa bashi ke nuna zai 茩i kula dani ba" Murmushi kawai Ummi tayi tace "Imam ka manta da shirman Arjun fa,and think yourself mana,kalli condition 蓷inka,babu wanda ya dace da yay Aure sama dakai,yana da kyau ace kafin wani yay maka wannan mgnar kayiwa kanka" idanunsa ya lumshe kafin ya sauke numfashi yace "Try to understand us Ummi, the way mutum yace zai aure to let him do" Arjun yace "please Ummi i lover so much i need her i want marry her wlh ina sonta" harara Ummi ta watsa masa tace "kai dai Arjun anyi mara kunya,akan na hanaka shi ne ka 蓷auko bawan Allah yana cikin hutawarsa,wlh baka da kunya ka kiyaye ni Arjun" Murmushi kawai Sheikh keyi,shi ina ma yana da uwar da zata hanashi abu aida yaji da蓷i,he need mother new mother yana son yaji 蓷umin uwa mahaifiya,yana son yaji uwa ta rungomesa inda zai samu yayta kukan saman 茩afa蓷arta,baya da wannan 拼an cin bashi da uwar daza taji damuwarsa bare harta bashi shawara mai kyau,babu uwar da zata kwantar dashi zaman 茩afa蓷arta tasa yay kuka mai yawa ko yaji sau茩in zuciyarsa, tagwayen ajjiyar zuciya ya sauke kallon Ummi yay inda take fa蓷in "Shikenan yaje yay aure Allah ya sanya albarka,Amma Imam kai ka nemu matar Aure" zoben hanunsa ya kalla ya 蓷an murza ka蓷an yace "bana da interested Ummi" ganin yanayinsa ya sauya yasa ta rabu dashi, farin ciki sosai Arjun ya shiga rungome Ummi yay yana fa蓷in "thank you so much Ummi" murmushi tai tana shafa kansa tace "kuje daining ga lunch na jera maku" girgiza kai Sheikh yay idanunsa a 茩asa yace "Am full Ummi" Ummi ta ce "daman koda yaushe you're full" dariya Arjun yay ya ce "Rabu dashi Ummi,ko a gida yake baya cin abinci iyanzu sai dakakkiyar fura" mi茩ewa Ummi tayi tace "ta kwana gidan sau茩i ai,ina da fura wlh" kwa蓳e fuska Sheikh yay bai ce komai ba "Ummi ko kin dama bai zai sha ba indai ba Granny tayi ba" yana fa蓷in hakan ya nufi hanyar fita daga parlour'n yana tura Sheikh dake zaune saman kujera "To ai shikenan Allah ya baka lafiya Imam Ubangiji ya kawo 茩arshen wahalar" da Ameen ya amsa har suka fice daga parlour'n Ummi na zabga masa addu'a. Da daddare Barrister ne zaune shida Mami da Granny wacce take yankawa Sheikh apple a plate, Sheikh na zaune yana farcing mahaifin nasa yana kallon yadda suke cin abincin su hankali kwance,idanunsa ya mayar kan Granny wacce tace "Fisabilillahi ace 拼ar 拼an itatuwa sune abinci? Gsky wannan ba halin zama ba ne Babana" Mami ce ta ajiye spoon 蓷in hannunta ta ce "Granny ai wannan sun fi sanya jiki lafiya" "au haba? To Allah ya taimaka nikam wannan sakalcin ba dani ba" shiru sukai mata harta gama surutun da jan plate 蓷in Sheikh yay tare da sanya fork ya caki apple,amma ya kasa kaiwa cikin bakinsa sai juya Apple 蓷in yake, Barrister ne yace "Yadai son?" Kallon Mahaifin nasa yay ba tare da yay magana ba ya 蓷auke kansa a hankali kuma ya tura Apple 蓷in cikin bakinsa,duk son sa da Apple yau jiyaye batai masa da蓷i ba, he's lost his appetite gefe guda kuma tunanin Airah ne fal a zuciyarsa tun safe rabonsa da ita he's worried, bisa dole ya ci gaba da shan Apple 蓷in dan bai son kwana da yunwa yasha rabi ya ture plate 蓷in gefe yana hamdala, kallonsa kawai Mami take can kuma ta ce "Sorry my soul kana fushi dani ko? Kasan yanayin aikin nawa" bai ce komai ba ya danna wani abu a gefen Wheelchair 蓷in a hankali ta fara tafiya sai da yaje parlour sannan ya tsaya, BBC news yakai ya fara kallon labarai, gaba 蓷aya suma suka dawo parlour'n Barrister yace "My son" ko kallansa Sheikh bai ba idanunsa akan cenema ya ce "Uhm" Barrister ya ce "be ready you getting marry soon" ba Sheikh har Mami sai da ta kalli Barrister kasa daurewa tayi ta ce "what wrong with you Barrister? Yaya kake magana 蓷aya tun safe? Wanne irin Aure wai ana zaune lfya gaba 蓷aya Imam nawa yake ne?" Bai kulata ba yace "kana ji na ai?" Jinjina kai Sheikh yay still idanunsa na kan cenema, Barrister ya ce "Governor da kansa yake neman alfarma gareni akan ha蓷in Auren daya keso muyi,拼arsa Nana tana sonka sosai" nan ma shiru Sheikh yay sai murza zoben hanunsa yake yana jin zuciyarsa nayi masa zafi, mi茩ewa Barrister yay ya ce "ka shirya Nidai na amince" kai tsaye Sheikh ya ce "Ni kuma ban so" da sauri Barrister ya ce "meye baka so 蓷in?" Kwallon Granny Imam yay ya ce "Granny bacci zanyi" mi茩ewa tayi tana fa蓷in "to Babana yau Ubanka ina ga 茩aryarsa zai gwada a kanka" tana fa蓷in haka ta tura Wheelchair 蓷in zuwa flat 蓷in Sheikh,wani Murmushi Mami tayi ta ce "Ina raye Imam yay aure?.over my died body" tana fa蓷in hakan itama ta nufi flat 蓷inta,a tsaye ta samu Barrister ya gama shirin bacci hucesa tayi ta nufi bathroom tai wanka ta shirya cikin kayan bacci, a parlour ta samu Barrister ta ce "Gud night" da mmki ya kalleta ya ce "what the you mean by that? Kisan ke nake jira wai meke damunki ne? Rabuna dake yau wajan sati biyu kenan ko an gaya maki dutse ne ni?" Kallonsa tayi tace "kayi hqr Barrister ban jin zan 茩ara baka jikina babu abinda kake tsinana min ko 30mins da 茩yar kakeyi a jikina no test gaba 蓷aya salam kake i can't waist my time akan wanann" tana fa蓷in hakan ta nufi bedroom 蓷in ta, Juyi kawai Imam yake ya kasa runtsawa shi kasansa bai san dalili ba a karo na farko ya kejin wani a zababban fellings a tare da shi mararsa har wani kumbura tayi tana 蓷agawa, jin bai ta蓳a jin abu makamancin haka ba yasa ya tashi zaune tare da dafe kansa ya shiga fesar da numfashi,ji yay an dafa shi da sauri ya 蓷aga kansa idanunsa ne ya sauka akan Airah wacce take tsaye tana masa Murmushi, fuska ya kwa蓳e mata ganin haka yasa ta zaune kusa dashi tana fa蓷in "Am sorry my life na barka da kewata ko?" Kasa mata magana yay sai hanunsa daya sanya ya jawota jikinsa ya rungome 茩am茩am kamar wani zai kwance masa ita... 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _It's #500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger suyi mgn a nan 84506476_ 馃啌P EPISODE1锔忊儯1锔忊儯-1锔忊儯2锔忊儯 Idanunsa ne suka ka蓷a tare da yin jaa,bai san ya ya ake samun farin ciki a wajan mace ba, haka nan bai san yaya ake jin son wata 蓷iya mace a duniya ba, hasali ma duk matanan duniya kallon mugwaye yake masu,ba tare daya san dalilin da yake masu wannan kallo ba. Sai gashi yanzu a karan farko yaji yana son kasan cewa da mace,yana son jin 蓷umin jikin mace wanda ya rabonsa dashi tun sanda mahaifiyarsa ta kawosa duniya, bai san da蓷in zama da uwa ba, Uban ma bai san da蓷in zama dashi ba, Granny ya sani sai kuma Arjun 蓷insa wanda ya zame masa komai. Yau shi Imam yake jin kewa mace na damunsa kewar ma ta ALJANA,daga jiya zuwa yau yaji komai ya sauya masa lokaci ka蓷an ne wanda zai zo ya huce wanda zaiji bai yi tunaninta,ko kuma bai murza zoben dake ma茩ale a hanunsa ba. Kallonsa Airah tayi ta ce "Bakai bacci ba?" Kai ya 蓷aga mata kamar 茩aramin yaro kafin kuma ta ce "Ka san me?" Nan ma ya girgiza mata kasance yay alamar a'a, ta ce "I want to sleep with you, ina son yin bacci a shoulder ka, i want make you happy zan baka farin cikin duk daka rasa a rayuwarka" idanunsa a lumshe yake ya ce "sure?" Da sauri ta ce "Of cos my life" zareta yay a jikinsa yana fesar da numfashi ya ce "Tell me something Air..aah!!" Yadda yay pronouncing sunanta a 蓷an rarrabe yasa ta lumshe idanunta, ta ce "Ina jinka" kallonta yay ido cikin ido da sauri ta 蓷auke nata idanun domin bata iya jure kallonsa, ajjiyar zuciya ya sauke kafin yace "Da gaske Uwa na barin 蓷an ta ri茩o a hannun ex-husband 蓷inta? What i mean duk Uwar da take da tausayi da kuma jin 茩ai,bai dace ace dan sun samu Matsala da mijinta ta ce zata ajjiye 蓷an da gaba 蓷aya ko 1week bai cika da haihu ba,hakan shi zai sanya mijinta ya dawo da ita ko kuma ya fahimci cewa abinda yake ba dai-dai ba ne? She leave me ta rabu dani tun ina cikin zanin goyo ban san da蓷in nonon uwa ba,ban san da蓷in jikin Uwa ba,ban san farin cikin da ake samu idan ana tare da Uwa ba,mene laifi na? Me yasa zata 蓷auki laifin mahaifina ta 蓷ura min, bata san cewa 蓷an ta na bu茩atar ta bane? Bata san cewa am nothing without her ba? Ba ta san cewa ta haifi nakashasshe wanda bashi da gata bashi da mai kula da shi ba, i want to my Mother ina bu茩atar ta, i missed her a lot". Airah tsayawa tai tana kallonsa kafin ta ce "No at all, baka san dalilin rabuwa kai da tayi ba,baka san irin zafin da taji a lokacin da zata rabu da kai ba, sannan baka san damuwar da take shiga idan ta tuna ka ba,zata iya yiwuwa duk abinda ta aikata she's not her fault, koda tana sani babu wanda baya kuskure a rayuwarsa, nasan one day she most come back to her son definitely, so you don't have to worry about that My life". Ajiyar zuciya ya shiga saukewa yana rungome pillow hannunsa a 茩irjinsa da gaske yana bu茩atar kulawar Uwa,yana son Uwa ta rungome sa,yana son yaji mahaiyarsa na lallashinsa, yana son ya fa蓷a mata yadda yay missed nata da kuma abinda yake damunsa, amma bashi da wannan freedom 蓷in dole ya samawa kansa salama ya amshi rayuwa a yadda tazo masa. Zare pillow dake 茩irjinsa tayi tace "Why are you hurting your self like this? Come on! Hug your wife not pillow,hug me you'll feel better". A karo na biyu kenan a iya kacin rayuwarsa daya rungome mace, koda yake bazai iya sanya Airah matsayin mutum ba,amma yadda take tsaye gabansa babu wanda zai ce mata ta ha蓷a jinsi da Aljanu bare kuma kayi tunanin Aljanar ce.. Rungome ta yay sosai yana sakin ajjiyar zuciya, a yadda ya rungome ta ka蓷ai zai tabbatar bai ta蓳a ri茩e hannun mace ba bare ya rungome ta,ya nayin komai a 蓷an tsorace amma tsoransa iya kan mace ya tsaya da dukkan alamu mata sunyi masa tabo a zuciya. Kallonsa tayi taga ya rufe idanunsa kamar mai bacci, jajayen la蓳蓳ansa ta shafa tana jin wani difference feelings na ratsa jikinta tana son Sheikh fiye da sosai,domin a kansa ta karya al'adar su ta shiga jikin Bil'adam bare har su tare a inda suke,amma yaya zatai? Sonsa ya ja mata komai ba iya sonsa ba tana son kasancewa da shi ne domin bashi kariya tana son lokacin da Tijama ta 蓷auka ya cika a ranar Sheikh zai san komai game dashi. Gashin dake 茩wance saman 茩irjinsa ta shafa tace "Ina son zame maka Uwa, ina son zame maka Aboki,茩awa Sannan ina ka amince dani matsayin matarka, ba zan ta蓳a cutarka ba, zan baka dukkan farin cikin daka rasa ka yarda dani Please" 茦ara lumshe idanunsa yay still kuma yana ri茩e da ita a jikinsa yace "Your request accepted my fairy". Mi茩ewa tayi ta kashe all light 蓷in dake 蓷akin ta window'n baya ta le茩a taga yadda garin yay duhu ga wata iska mai da蓷i da take ka蓷awa,sai wal茩iya da ake da alama a koda yaushe ruwa na iya sauka "Uhm what are you looking for?" Kai tsaye tace "the weather,garin yay da蓷i musamman sky abin sha'awa" bai 茩ara magana ba yaja ba kinsa ya rufe,wajansa ta 茩arasu tace "ko kana son fita ne?" Ware manyan idanunsa yay yace "kai No!!" Kusa dashi ta kwanta tare da 蓷ura kanta saman damtsen hanunsa idanunta akan lips 蓷insa tace "Sheikh!" kasa amsa ta yay sbd gudun da zuciyarsa take masa bai ta蓳a very close da mace irin yau ba,hakan yasa ya kejinsa duk wani iri. Yatsarta tasa ta fara zagaye lips 蓷insa da ita da sauri ya ri茩e hannunta sbd tsigar jikinsa data tashi muryarsa na sharking ya ce "Stop" da sauri ita ma ta ce "No i can't, don't Stop me Sheikh I'll do it just for you, i promise to make you happy,so leave hakanne ka蓷ai zai sanya ka manta da damuwar zuciyarka, bedside am your wife banga abin damuwa ba" tana fa蓷in hakan tai saurin ha蓷e bakinsu waje guda bata bashi damar fa蓷in komai ba. Lubb yay a jikinta yana fesar da numfashi jikinsa har 蓷an rawa yake tunda uwarsa ta haifesa bai ta蓳a shiga yanayin daya shiga ba, sai yanzu yasan dalilin Arjun na son yin aure tabbas dole ya ki蓷i me ya茩i kwantar da hankali sa,shima kansa da bai san da蓷in mace ba mai san yaya ake zama da mace aji da蓷in ta ba,amma yau yana jin da蓷in zama da Aljanarsa kawai a fuska ne baya nuna mata,amma indai ya ganta ko ta ra蓳u dashi yana jin wani sanyi na ratsa jikinsa, ya yarda Airah zata iya bashi farin cikin daya rasa kuma zata iya zama gurbin mahaifiyarsa,Amma tayaya zai iya zama da Aljana?. Lumshe idanunsa yana 茩ara tura fuskarsa tsakanin wuyanta, slowly Airah take sarrafa bakinsa dake cikin nata, bata san lokacin da yay bacci ba sai saukar numfashinsa da taji a saman wuyanta. Murmushi jin da蓷i tayi domin daman abin da take bu茩ata kenan ta ga yay bacci,tasan bazai ta蓳a barinta tayi abin da take bu茩ata ba, a hankali ta zare boxer dake jikinsa kafin 茩ifta ido ta dawo kamanin ta na Aljana Airah, 茩afarsa ta mi茩ar sosai ta shiga shafa masa wani abu a saman laps 蓷insa zuwa tafin 茩afarsa, tana jin yadda yake sauke ajjiyar zuciya yana 茩ara mi茩ar da 茩afarsa har 茩ara yake,duk da cikin bacci yake amma abun da Airah take shafa masa mai kama da magani yana jin da蓷insa sosai har cikin ransa,tana gamawa ta 茩arayin girgiza ta koma kamarta ta mutane. Idanunta da suke cike da soyayyarsa ta zuba masa tana jin kamar tabi abinda zuciyarta take gaya mata,amma bata son sanya shi cikin damuwa amma yadda zuciyarta take cike da 茩aunarsa yasa ta kejin ba zata iya hqr da abinda take ji game dashi ba, ba tare data bari zuciyarta ta sake gaya mata wani abu ba tayi saurin sanya hannunta ta kama Sheikh 蓷insa take kwance yana bacci like yadda Imam ke yin bacci ta sanya cikin bakinta,wata zabura Sheikh Imam yay lokaci 蓷aya kuma gargasar jikinsa ta mimmi茩e ba tare daya bu蓷e ido ba ya saki wata 拼ar 茩aramar 茩ara yana fa蓷in "Auchhhhhi" ganin yana 茩o茩arin tashi zaune tai saurin ka蓷a masa hannunta da sauri ya koma ya kwanta saboda iskar data 茩ara ratsa sa yana jin wani sabon yanayi game dashi. Washe gari da safe ya kama Monday, Sheikh na zaune saman duguwar sofa daga shi sai 3gauther idanunsa na saman plasma yana kallon Sunna t.v, wa'azin da yay na Ramadan a shekarar data huce suke 茩ara maimai tashi sbd Sheikh ya fa蓷akar da al'umma a wannan lokacin mutane da yawa sai da sukai kuka,hatta shi da yake wa'azin sai da idanunsa suka fidda hawaye. Granny ce ta 茩arasu wajansa ta zauna tana fa蓷in "Imamu kai ka amince da auren 拼ar gidan Gumma na 蓷in?Nidai nasan babu abinda uban 拼ar zai nunawa Barrister na ku蓷i,sai dai kawai ya nuna masa 蓷aukaka,Ni mana son a dinga yi maka kallon mai son zuciya da kuma 茩wa蓷ayi, mutane da yawa suna kawo yaransu ka aura amma ka茩i, hatta sarkin kano ya baka Auren 拼arsa ka茩i,sai kuma rana tsaka aji an 蓷aura maka Aure da 拼ar gidan Gumna? A'a wlh Wannan abun kunyar ba dani ba,bazan zama sallamammiya kamar Ubanka ba" duk maganar da take yana jinta amma yay mata shiru sbd bai san abin da zai ce mata ba, shi kansa yasan tsofa ya gama cin Granny 蓷in sa, 茩o茩ari kawai take wajan ganin ta bashi farin ciki. "Meye haka? Mutum ana magana amma yana jinka a iska ko dai kaima ka zama gantalalle bana da labari? a'a wlh wannan ba halin zama cikin Mutane ba ne" ware fararan idanunsa yay yace "Uhm, Granny I'm not interested Aure soyayya friendship duk bana da ra'ayi, i only want my mother babu wanda kemin mgnarta i missed her a lot,idan farin ciki kuke son nayi kuyi mgnar Ammi na where is she?". Barrister dake shigowa cikin parlour'n sbd yau Friday daga shi har Mami basu da蓷ewa wajan aiki yace "Uhm Your Mother? You'll find everything soon or later" yana fa蓷in hakan ya shige flat 蓷insa, da kallo Sheikh ya bisa wai wannan shine mahaifinsa? Baya damuwa dashi damuwarsa 蓷aya shine aikinsa,tayaya kuma yake tunanin wata rana zaizo da bu茩ata a matsayinsa na mahaifinsa ya biya masa? Ajiyar zuciya Sheikh ya sauke yana 茩ara nutsewa cikin kujerar, mi茩ewa Granny tayi tace "A'a kadai kai bacci a nan,kamar dai wani mara gata?" Girgiza mata kai yay yace "No! Granny am not sleeping ina jiran Arjun lokacin Mosque ya kusa". "Ohh to Allah ya kasuwa lafiya Ranjun yaron kirki wlh". Misalin 12:30 Mami ta shigo cikin parlour'n hannunta ri茩e da hand bag 蓷inta 蓷ayan kuma wayarta ce, jingina jikinta tayi da jikin door maganganun da sukai da 茩awarta suna dawo mata cikin kunanta,gaba 蓷aya kanta ya 蓷aure tayaya zata iya Wannan abun,gwamma kawai ta samu wata hanyar ba wannan ba, har蓷e hannayen ta tayi tana 茩ara ware idanunta saman fuskarsa zuwa jajayen la蓳蓳ansa da suka 茩arayin jaa sunyi fresh sai Shinny suke, numfashi ta sauke tana taune bakinta, for the frist time taji ta amince da shawarar Aminiyar ta ta.. A gefen 茩afafuwansa ta zauna tana 茩ara 茩arewa babban yatsarsa kallo, imagine tayi idan har babban yatsarsa zai kasance haka,to yaya abinda take tunani girmansa zai kasance? Hannunta ta mi茩a kamar zata gyara masa 茩afafuwansa sai kuma ta nufi wajan waist 蓷insa,da sauri ya ri茩e hannunta idanunta ya sauke cikin nasa tana wani lumshewa idanunta, cikin 茩arfin hali yace "Mamii" zame hannunta tayi a nasa tana sakar masa Murmushi tare da shafa beard 蓷insa tace "My dear how are you?" Ba tare daya kalleta ba ya ce "Allahamdulillah!" Gira ta 蓷aga masa tace "Why kake kallo na haka? Am your mother kona sauya maka kama ne" Girgiza mata kai yay tace "how long kake kai 蓷aya a nan? Ya kamata yau muje shopping dakai my dear bana son ganinka cikin damuwa" da sauri ya ce "Oh really?" "Of cos my dear" tashi zaune yay yana na蓷e 茩afafuwan sa wanda bai ta蓳a tan茩washe su ba sai yau da mmki Mami tace "Oh Wow! Sweet at lest wani ci gaba ya samu yau" 蓷an taune bakinsa yay da sauri Mami tace "stop hurting your self dear why kake punishing lips 蓷insa haka?" Ta 茩arasa fa蓷in maganar tana 蓷ura hannunta saman le蓳ansa tare da murzawa, bakinta takai ta shiga hura masa masa isa sbd kula da jan da wajan yay "Kana abu like a baby? Ni zaka hukunta tunda ni na tafi na barka kai 蓷aya nasa haushin hakan yasa kake yiwa kanta hukunci,am so sorry I never ever leave you again sorry sweet". Kasa magana yay sbd ganin yadda Mami take basa hqr with all her heart, shi kansa yasan yana jin haushinta sbd barinsa da suke a gida,hawaye ne ya kawo idanunsa muryarsa na rawa yace "Why? Me yasa Mami?". Kansa ta shafa tace "sorry bari na duba maka bakin ba kaji ciwo ba ko?" Girgiza kai yay yace "No! at all kawai i wanted to you to come back" yana fa蓷in hakan ya shige jikinta yana sauke ajjiyar zuciya idanunsa cike da hawaye, tamkar uwa mahaifiya haka ya 蓷auki step mother 蓷in tasa, da蓷i ne ya cika zuciyar Mami, sannu a hankali zata sanya Sheikh ya sake da ita, yadda duk abinda tai masa bazai zargi wani abu a tare da ita ba, 茩ara matse sa tayi a jikinta tana jin yadda jikinsa ya fara rawa. Misalin 1:30 Sheikh ya gama shiryawa cikin bayan kayansa mai babbar riga da Jamper sai wando,ya sanya black half covert shoe mai kyau, shaddarsa fara 茩al sai 蓷aukan ido takeyi ya sanya hirami a sama ya 蓷ura wata half 蓷in hula hula mai kyau,sai tashin 茩amshi yake,but kana kallonsa kasan babu farin ciki saman fuskarsa he look worried a sanyaye yake bin Granny da duk abinda tace,babu abin da yaja hakan sai rashin ganin Aljanarsa da bai ba, rabonsa da ita tunda ya kwanta bacci cikin dare,yana dubawa ya ga babu ita. Har cikin mota Granny ta rakasa zai zabga masa addu'a take, hannunta ya kama tare da sumbata yace "Jazakillah bilkhair Granny Allah ya bani abinda zan saka maki dashi" hararar wasa ta cilla masa tace "蓷an nema" Arjun kam cewa yay "just pray Buddy" Sheikh yace "In sha Allah" Granny ta kalli Arjun ta ce "Ranjun ka tafi dashi a hankali" dry Arjun yay yace "Granny ai ya ce shi zai driving da kansa fa" Harara Sheikh ya watsa masa tare dayi masa wani kallo wanda yake nuni da "Munafiki" bai jira me Granny za ta ce ba yayi saurin rufe motar bakinsa 蓷auke da addu'a yaywa motar reverse kana ya jata da gudu suka nufi Mosque sbd shine liman 蓷in da zai ja dubban jama'a sallar Juma'a, suna tafiya Sheikh ya lumshe idanunsa yana jin me Arjun yake cewa da "Uhm" kawai yake binsa "I love her so much Buddy ina son Aliyah sosai, can't stop loving her wlh Please ka rakani wajanta yau nai missed nata sosai" Sheikh a cikin ransa ya ce "i also missed my Airah too i missed my wife" da sauri Arjun ya kalli Sheikh ya ce "What! Your wife? Uhm who is Airah?... 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _it's #500 via 0116886423_ _Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger suyi mgn ta nan 84506476_ 馃啌 P EPISODE1锔忊儯3锔忊儯-1锔忊儯4锔忊儯 "Haaa ur wife?" Yaushe ka samu mata ba na da labari? Wait when ka fara soyayya ma?" Ha蓷e fuska Sheikh yay ba tare kuma daya tanka Arjun da yake masa magana ba, cikin damuwa Arjun ya ce "I kon Allah! Ashe nine sakarai da nake fa蓷a maka sirri na, banda haka tayaya zaka samu matar aure bana da labari" Murmushi kawai Sheikh yake yana jin yadda Arjun ke ruwan masifa kamar zai ari baki, ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya ce "Ohh Shut up my friend" da sauri Arjun ya ce "Why should i?" Ta蓳e baki Sheikh yay yana karya kwanar da zai kai shi Mosque 蓷in,kamar ba zai magana sai kuma yaja gemunsa ya ce "You don't have any reason to talk about it, And wacce macan kake tunanin zata zauna da disabled like me Arjun, wallahi isn't necessary bedside ba na da wani feelings akan mace,ko dai kuje Allah ya taimaka" Sosai Arjun yay dry kafin ya ce "Eh babu komai zamu bauta wa mace,za kace na gaya maka wata rana sai kayi kuka dalilin mace, Uhm soyayya akwai da蓷i akwai wahala, kuma duk cikakken Namiji mai jini a jika da lafiya zai so kasancewa da mace, nasan wata rana da kanka zaka gaya min yadda kake son wacce tai nasarar samunka matsayin miji" da sauri Sheikh ya ce "God forbid! Ni na so mace har na aureta?" Murmushi Arjun yay yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa saboda soyayyar Aliyah ya ce "Of cos, 蓷an sunna ai mazai 茩i sunna ba, rashin san auren ne yasa Granny ta ce taje tashinka da asuba taji kana ta nishi tare gurnani?" Shiru Sheikh yay bai 茩ara kulasa ba har suka 茩arasa harabar masallacin, wasu manyan securities ne suka zagaye motar Sheikh Imam hamdan kafin Arjun ya fito da sauri tare da 蓷aukan Wheelchair 蓷in Sheikh, bayan Sheikh ya zauna Arjun ya fara tura Wheelchair har zuwa cikin masallacin securities na biye dasu. Bayan an idar da sallar Sheikh ya juya tare da fuskantar Mutanan da ke cikin masallacin,cikin nutsuwa ya gyara zaman babbar rigar sa tare gyara zaman farin glass 蓷insa, Muryarsa ya saita ka蓷an Sannan ya fara Bisimillah cikin nutsuwa da kamala ya fara hu蓷u bar Juma'a,gaba 蓷aya 拼an jarida suka saita speaker nasu aka fara 蓷aukar recording gidan t.v kuma suka fara 蓷aukan vedio'n direct wanda ya kasance live Bayan ya kammala Mutane suka shiga yi masa tambayoyi nan ya fara ba su amsa cike da 茩warewa, Wane ne ya kalli Sheikh ka na ya matsa kusa dashi da alama dai shima babban Malami ne, cikin 茩asa da Murya yace "Sheikh wata ta turo tambaya ta cikin lambobin da muke badawa, na ga kuma tambayar na da muhimmanci ya kamata a amsa mata duk da cewa lokaci ya tafi" shiru yay Sheikh yay kamar mai nazartar wani abu can kuma ya numfasa ya ce "Fa蓷i tambayar, Allah ya bani ikon fa蓷in dai-dai" mutumin ya ce "Ameen" wayarsa ya fara dubawa can kuma ya 蓷aga kai ya kalli jama'ar dake cikin masallacin, bakinsa ya saita a speaker ya fara fa蓷in; _Assalamu alaikum,ina yiwa Sheikh Imam hamdan fatan alkairi Allah ya tsare sa ya kuma karesa daga sharrin mutum da aljan, Tambayata a nan shine (Shin zai iya yiyuwa a samu ala茩a tsakanin mutum da Aljan? Shin zai yiwu 茒an Adam ya yi ala茩a da Aljanu? Idan har zai yiwu yaya hukuncin yin hakan yake? Tambaya daga baiwar Allah zuwa bawan Allah ka sani ina tsananin sonka da 茩aunar ka,dan Allah ka amsamin tambayoyi na)_. Fesar da numfashi yay nan take yaji wata zufa ta shiga karyo masa, lumshe idanunsa yay tunanin His Fairy kawai yake a wannan lokacin, Wannan amsar mai sau茩i ce garesa sbd ga babban misali a garesa,duk da kasancewar sa babban Malami amma hakan bai hana Aljana shiga jikinsa harta aurensa ba, fesar da iska yay kana ya gyara zamansa sosai cikin nutsuwa tare 茩arfin guiwa da kuzari ya manna idanunsa a saitin camera cikin zazza茩ar muryarsa ya ce. "Amsa a Dunkule Kur'ani mai girma ya tabbatar da samuwar aljani kuma ga wasu daga cikin bayanai kan aljani. 1- Aljani halittace da aka yi shi da wuta sa 蓳anin mutum shi da kasa aka halicce shi. 2- Yana da ilimi da idraki da tantance Karya daga gaskiya, yana iya yin magana kuma yana kafa dalili. 3- An wajabta masa ayyuka (na ibada da dss) da kuma nauyaye nauyaye. 4- Wasu daga cikin su muminai ne salihai wasu kuma kafirai. 5- Za a tashe su ranar al茩iyama kuma za a yi musu hisabi. 6-Suna iya keta sararin samaniya su sato ji amma daga baya an hana su. 7- Suna kulla alaka da wasu daga cikin mutane kuma suna yin amfani da masaniyar da suke da ita na wasu 苼oyayyaun sirrika su halakar da mutane. 8-A cikin su akwai wa Danda suke da karfin da iko na gaske kamar yadda ake samu a cikin mutane. Numfashi Sheikh ya fesar tare da sanya hannunsa yaja dugun sajensa wanda yake kwance luff,ya da蓷e bai mgna mai yawan ta yau ba,kula da hakan wani securities ya tsiyaya masa ruwa mai sanyi a glass cup ya mi茩a masa, amsa yay tare fa蓷in "Barakallahu fikaaa" bayan yasha ruwan ya sauke ajjiyar zuciya,cikin nutsuwa yaci gaba da fa蓷in. 9-Suna da ikon yin wasu ayyuka da mutane ke bukatuwa zuwa gare su. 10-Su aka fara halitta a doron kasa kafin a halicci mutane. 11-A cikin Kissar Annabi sulaiman (as) lokacin da Ifritu daga cikin aljanu ya yi da鈥檃war cewa zai iya kawo gadon BilKisu wajen Annabi Sulaiman (as) kafin ya tashi daga mazauninsa,Annabi Sulaiman (as) bai Karyata shi ba duk da cewa wannan maganar ba ta zo a cikin Kur'ani ba cewa ya kawo gadon ba, Daga cikin abin da aka amabata a cikin a yoyin da muka kawo zamu fahimci cewa aljanni ba halitta ce irin ta tatsuniya da labarai ba, shi halitta ne samamme a haKiKa, mai jiki wanda za a iya yin ala茩a da shi, kuma wasu daga cikin mutane sun yi ala茩a da shi, duk da cewa a zamanin da an fadi wasu nau鈥檕鈥檌 na alaka daban daban tsakanin mutane da aljani, amma mu zamu takaitu da irin wacce muka samu a cikin Kur'ani da hadisi, da ita zamu isu don wannan kawai muka yarda da shi. A nan za mu yi nuni zuwa ga yanayin ala茩ar da muka samu a cikin Kur'ani da ruwayoyi da kuma maganganun da aka nakalto daga wasu makiya: A.Neman tsarin Allah daga aljanai; ya zo a Kur'ani mai girma cewa: {ha茩i茩a wasu mazaje daga mutane sun kasance suna neman tsari wajen wasu mazaje daga aljanu sai suka kara jefa su cikin bala鈥檌 da 鈥渨ahala鈥潁[13]. Al鈥檃dar larabawa ta kasance duk lokacin da suka shiga daji mai ban tsoro (misali mai duhuwa) suna neman tsari daga aljanun wannan kwazazzabon, kuma musulunci bai hana yin haka ba kuma ya yi umarni da a nemi tsari daga shai蓷anun mutane da na aljan[14]. B.Tasarrufi da aljani; yin tasarrufi da aljani da yin amfani da su wajen yin hidima duk da cewa abu ne mai yiyuwa, sai dai malamai sun yi bahasi kan cewa shi ya halatta ko kuwa? Gwargwadon abin da suka yarda da shi, shi ne lalle ne kar wannan aikin ya zama ta hanyar da shari鈥檃 ta haramta, ko kuma ya zama sanadin cutuwar aljanu,Kuma lalle ne ya zama aikin da suke yi ba wanda shari鈥檃 ta haramta ba ne. kuma lalle yin aikin da shari鈥檃 ba ta yarda da shi ba ya haramta dai-dai ne da wasida ko babu wasida.[15] An tambayi Marja鈥橧 Mai girma Sayyid Ali (as) Khamna鈥檌 kan hukuncin zuwa wajen mutanen da ke tasarrufi da rauhanai da aljanu wajen yi wa mutane magani tare da la鈥檃kari da cewa bisa ya茩ini su aikin alkhairi kawai suke yi, sai ya bada amsa da cewa: wannan aikin ba shi da mushkila a kan kansa da shara蓷in cewa ya zama yana yin aiki ta hanyar da shari鈥檃 ta halarta. Duba da Wannan misalan da aka samar a cikin Alkur'ani da kuma hadisai zamu iya cewa mutum na iya mu'amala da Aljanu,domin wasu Aljanun har Auren mutum suke, za'a ga mutum baya sha'awar aure ko kuma bashi da sha'awa gaba 蓷aya,abinda nake nufi da sha'awa shine; ko yaga wani shashe na jikin mace ba zai ta蓳a ji mazantakarsa ta mutsa ba, bare har yay tunanin kasancewa da mace, zamu kawo misalan yadda ake gane Aljani ya auri Mutum ko kuma yana jikin mutum a ha蓷u bar mu ta gaba. Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke mai 茩arfin gaske,kafin yaja baya ka蓷an shi ka蓷ai ya shiga sauke tattausan Murmushi ya nayi yana jan 茩wantaccen bear 蓷insa, cikin 茩asa da Muryar kamar mai ra蓷a idanunsa akan camera yace "Baiwar Allah fatan kinji amsar tambayar ki kuma kin gamsu? Allah ya kyauta ya kuma tsare mu daga sharin kafiran Aljanu". Gaba 蓷aya cikin Masjeed 蓷in suka amsa da Ameen. Suna cikin mota Sheikh yana driving cikin 茩warewa ba tare daya saurar abinda Arjun yake magana akai ba, ganin Sheikh ya 蓷auki hanyar zuwa gida yasa Arjun marai-raice fuska yace "Haba Buddy bana ce zaka rakani zance wajan Aliyah ba?" 苼ata fuska Sheikh yay yace "Nifa ba za'a kai ni wajan da za'a dinga zabga 茩arya ba" dry Arjun yay yace "Au 茩arya ake a zancen? Malam just wait and see za kaji yadda ake fa蓷ar kalamar soyayya" shiru Imam yay Arjun ya ce "fara kai ni gida na 蓷auko mata gift 蓷inta" kallonsa Sheikh yay kamar zai magana sai kawai ya karya gwana, a compound 蓷in gidansu Arjun yay parking Arjun ya ce "ba zaka shiga wajan Ummi ba?" Girgiza kai Sheikh yay yace "kace ina gaisheta,nasan za ta ce sai na ci abinci ni kuma am full" kafin Arjun yay magana Ummi dake bayansa ta ce "Daman always you're full,kawai kace furar Granny za kasha" Murmushi kawai yay mata kafin ya lumshe idanunsa yace "Evening Ummi" "how are you?" Ya ce "Allahamdulillah!" Daga nan ta shige cikin gidan, Arjun yabi bayanta yana ri茩e da hannunta, da kallon sha'awa Sheikh ya biso yana ji inama mahaifiyarsa ce Ummi. Bayan sun isa gidan su Aliyah Arjun yay mata waya daga can 蓳angaren ta sauke ajjiyar zuciya kafin ta ce "fatan mijina ya sauka lfy?" Murmushi yay mata har cikin zuciyarsa yake jin 茩aunar Aliyah yana mutuwar sonta kamar ransa "Surprised?" Ware ido tayi ta ce "What a good news?" Cikin jin da蓷i ya ce "Tare muke da Buddy" saurin fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" tayi sbd yadda taji gabanta ya fa蓷i,cikin 茩arfin hali tace "Sure?" Da sauri ya ce "I mean my words Matata" mi茩ewa tayi tsaye tana gyara zaman rigar jikinta wacce ta amshi jikinta sosai, Aliyah fara ce sosai tana da 蓷an tsayi ba sosai Mahaifinta shine senator na lokacal government 蓷in su, ita ka蓷ai ce wajansa,sun ha蓷u da Arjun taje shopping shi kuma yaje siyowa Sheikh sabbin jalabiyoyi, a nan sukai exchange na number "come in" daga can 蓳angaren Arjun ya ce "No muna sauri lokacin shan furar Buddy yayi" ok kawai tace masa kana ta kashe wayar, parfume tasa masu 茩amshi ta gyara zaman veil 蓷inta, but 茩asan zuciyarta taoroy da far gaba ne, tun daga nesa Arjun yake kallonta yana jin kamar yaje ya rungome ta sbd yadda ya kejin 茩aunarta a ransa, fuskarta 蓷auke da Murmushi tai masu sallama, Amsawa Arjun yay yace "Ma sha Allah tawan kinyi kyau fiye da ko yaushe" cikin 茩asa da Murya tace "Fatan kana lfy kamar yadda zuciyata ta sanar dani?" Kallon Sheikh yay dake cikin mota ya lafe jikin kujera idanunsa a rufe sai 茩irjinsa dake 蓷agawa da sauri yace "Wow ashe haka zuciyarki take da fa蓷in gsky?" Shira suka ta蓳a kafin yace "Ga Buddy ko gaisa zamu huce" kallon cikin motar tayi a zuciyarta tana fa蓷in Tubarkallah ma sha Allah barakallahu ahhasanal kali茩in Ubangiji yay halitta a nan, da sauri Aliyah ta 蓷auke idanunta ta ce "kamar bacci yake" dry Arjun yay yace "haka yake fa, 茩ilan zaman ya damesa" cikin motar ya le茩a tare da bubbuga murfin motar yace "Buddy! Buddy!" Ware firgitattun idanunsa yay "What again?" Arjun ya ce "Ruhina ke gaidaka" kallon bayan Arjun yay kallo guda yay mata yay saurin janye idanunsa tare murza zoben hanunsa ka 蓷an yace "Ykk?" A fili tace "tab" Arjun ya kalleta ya ce "me" girgiza kai tayi tace "Ina lfy ya jiki?" Ware fararan idanunsa yay kafin yace "Lafiya" Wannan idan bai ji dakai da kuma miskilanci ba ai sai Allah ya tambaye sa da sauri Sheikh yace "me kika ce?" Rufe bakinta tayi tace "No ba dakai nake ba" a zuciyarsa yace "瞥ar ficika kawai" bayan sun gaisa Arjun ya bata tarkacan chocolate daya siyo mata, Sheikh yace ya gaji dole suka sauya waje Arjun yay driving nasu zuwa gida. Misalin 10:30 na dare Sheikh na zaune a parlour'n sa daga shi sai 3gauther fresh skin 蓷insa sai Shinny take ga yadda 6packs 蓷insa suka 茩ara bu蓷ewa 茩wantaccen gashin 茩irjinsa yana ta gyalli hanunsa ri茩e da mug yana shan coffee, idanunsa ba kan cenema yana Kallon Tafsir a Sunna t.v, bayan an gama tafsir 蓷in ya sauya channel zuwa zee world, samu yay ana film 蓷in johda &Akbar bai ta蓳a tsayawa yayi kallo ba,amma ganin film 蓷in na musulmai kuma na sarauta sai abun ya birgesa, lumshe idanunsa yay lokacin da yaga Akbar yay kissed 蓷in Johda, cikin ransa yake fa蓷in ko meye abin da蓷i a nan ohhhu? Yana nan zaune yana shan coffee kamar bai so amma gaba 蓷aya tunaninsa yana kan Airah shi ka蓷ai yasan yadda yake a zabtuwa da rashinta a 蓷an wannan lokacin da yay sabo da ita, tana 蓷ebe masa kewa fiye da tunanin mutum yana samu kwanciyar hankali da ita, at least ya samu wacce za tana rarrasbinsa zata rungomesa idan yay kewar Amininsa,tana 茩o茩arin bashi farin ciki shiyasa ya yarda da ita sosai ya bata dukkan yar darsa, ta riga ta samu gurbi a zuciyarsa baya jin akwai halin da zai shiga bai tuna da Aljanarsa ba, Aljana ta fi masa sauran mutane da yawa, Aljanarsa ta fi masa Amminsa ta fiye masa Abbansa, tayaya zai iya mantawa da ita, lumshe idanunsa yay yana jin 蓷aci a ransa yaushe zai samu freedom ne kamar yadda kowa yake dashi? Yaushe zai zama cikakken Namiji mai lfy? Yaushe zaiji feelings akan mace kamar yadda Arjun yake gaya masa a kullum, cije lips 蓷insa yay tare da fesar da numfashi, hanunsa ya shiga mi茩awa wajan table yana son ajjiye cup 蓷in hannunsa cikin rashin Sa'a 茩afarsa ta zame daga jikin Wheelchair, 茩ara ya 蓷an saki saboda tsoratar da yayi kafin ya 茩arasa 茩asa Airah tayi saurin taresa ya fa蓷a jikinta..... 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _it's #500 via 0116886423 Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger suyi mgn ta nan 84506476_ 馃啌P EPISODE1锔忊儯5锔忊儯-1锔忊儯6锔忊儯 Murmushi Airah tayi tace "Meyasa kake punishing kanka?" banza yay mata shi a dole yayi fushi da ita why zata tafi ta barsa a lokacin daya saba da ita? Ganin yadda ya marai-raice fuska yasa ta shafi fuskarsa cikin lallashi tace "Am sorry ban 茩arawa ka ji" kai ya 蓷aga mata kafin ya zame a hankali ya 蓷aura kansa saman cinyarta tare da lumshe idanunsa wanda suka sauya launi, yana jin kansa cikin farin ciki a duk sanda ya kasance da ita, amma mai yasa baya jin feelings 蓷in da Arjun ke fa蓷a masa? Ko dai da gaske bashi da lfy ne luff yayi a jikinta kamar 茩aramin yaro, duk da cewa yana da shekaru Amma Imam shagwa蓳a蓳蓳e ne na bugawa a jarida, yana da ha茩uri, juriya, da wahala kaga damuwarsa yana da 蓷aga 茩afa akan laifukan da mutum zai masa, Amma idan ha茩irinsa ya gaza sam bai iya fushi ba, kaifi 蓷aya ne idan yace Yes! babu wanda ya isa ya sauya masa ra'ayin da zai sa shi fa蓷in No!, Kaifi 蓷aya ne yana tsayawa akan Dukkan abinda ya keso baya nuna gazawar sa ko ka蓷an, yana da taurin kai idan yace yana son abu baya ta蓳a ha茩uri dashi sai ya same sa, shi kansa sometimes yana mamakin halinsa ya ci ace yadda yake Malami ba komai zai zama halinsa ba, amma idan ya duba yaga hali ba kai kake samawa kanka Allah ke yo mutum a haka, sai ya ji sau茩i a ransa."yau ka gaji da yawa ko?" Hannunta ya kama ya ri茩e cikin nasa yana 蓷an murzawa yace "Yeah! Na raka Arjun zance" kansa ta shafa tace "I knew, hope da sau茩i jikin naka" juya idanunsa yay yana kallonta yace "Wane yace bana da lafiya ?" "Au sai wani ya gayan bazan iya sani ba? Nasan cewa yau 蓷in ba da蓷inta ka ke ji ba kawai dauriya ce irinta ta jaruman maza kuma sadaukai", mi茩ewa yay zaune yace "tell me something, Arjun yace duk sanda ka kasance da mace kana jin feelings da sha'awarta, har yanayinka ya sauya Manhood 蓷inka ta fara harbawa" shiru tai sai kuma tace "Of course ,hakan na nuna cewa Mutum nada cikakkiyar lafiya ai, ko a mata haka ne bawai iya maza ba" marai-raice fuska yayi yace "kenan bani da lafiya?" Itama tace "who tell you that?" Komawa yayi saman cinyarta ita kuma ta cigaba da massaging kansa yace "na fahimta ne, saboda jikina baya bani abubuwan nan idan na kasance da mace" gemunsa taja tace "au har mata kake kasancewa dasu?" Kai tsaye yace "You're the first person and last dana ta蓳a sani har na amince da ita" Airah ta kallesa tace "Kai cikakken mai lafiya ne fiye da sauran mazan da suke da lfy, you have a beautiful and big dick, kana da lafiya kai lafiyayye ne Rayuwata I don't know how to explain saboda SIRRIN MU ne wannan but wata rana zaka ce na fa蓷a maka" kamar zai mata kuka yace "i don't have any feelings a kanki" dariya tayi tace "it's complicated ka ji fellings akai ne" bu蓷e baki yay zai mgn tai saurin rufe masa baki tace "You need to rest now" mi茩ewa yayi zaune ita ma ta mi茩e tsaye gyara masa bedroom 蓷in tayi in few seconds bama minutes ba abinka da aikin aljanu, bayan ta gama ta ha蓷a masa warm water a cikin jakuzzie, ta taimaka masa tai wajan zuwa bathroom 蓷in, Lokaci da ruwan zafin ya ratsa jikinsa lumshe idanunsa yay yana 茩ara nutsewa cikin jakuzzie, yana ta zaune kamar bazai wankan ba sai kuma ya fara yanayi yana fesar da numfashi, bayan ya kammala ya ha蓷e cinyoyinsa sosai ta yadda babu mai ganin jikinsa kana ya 蓷an fara buga gefen bango, babu jimawa ta shigo tare da mi茩a masa towel kana ta bu蓷e Wheelchair ta taimaka masa ya zauna dariya tayi masa tace "Why are you hidding your naked body for me?" Banza yay mata tare da 蓷aukan brush ya wanke bakinsa kana ya 蓷aura alwala duk akan idanunta, daya 蓷aga kai ya kalli mirror sai ya 蓷auke kansa saboda ganin Airah da yake ta cikin mirror'n rabi Mutum rabi jikin maciji, abu ne mai wahala madubi ya 蓳oye asalin halittar su ko yaya ne sai yayi showing. Shirin kwanciya yayi bayan ya gyara jikinsa ta shafa masa mai just like Granny use to do, gaba 蓷aya jikinsa 茩amshi yake lungu da sa茩o, Imam yana mutuwar son parfume ko shopping ya je abinda yake 蓷auka kenan, sai glass, boxer ta bashi ya saka kana ya maida komai wajan sa, wasu fararan night wears ta 蓷auko masa "No! am not interested bana sa kaya idan zanyi bacci, am okey a hakan" ya fa蓷a yana karanta addu'ar bacci yana gamawa ya shafa ta ko ina. Kwanciya yayi ya lumshe idanunsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya jikinsa ta shige bai trying na hanata ba cos yana bu茩atar 蓷umin jikin mace na sawa ya 茩ara samun nutsuwa, Murmushi Airah tayi saboda yadda ya shige jikinta a hakan ma wai baya jin komai game da mace duk sanda ya fara jin da蓷in mace sai Allah a haka bacci ya 蓷auke sa yana ma茩ale jikin Airah yana jin yadda take shafa lips 蓷insa..... Washe gari da safe Mami ce zaune da 茩awarta mai suna Fariha suna hira akan bank nasu, numfashi Mami ta sauke tace "Wlh ina cikin damuwa, i don't know how to explain , bana samun nutsuwa da mijina gaba 蓷aya" Fariha tace "kamar ya kenan?" Mami tace "rabon dana kwanta da Barrister na manta, kamar yadda bana zama shima baya zama, daga Granny sai Sweet Imam, amma end of this month Su Fareeq da Bahaiyya zasu dawo holiday", tsaki Fariha tayi tace "ke fa baki da fahimta wallahi, bari ki ji yanzu kai ya bu蓷e idan zaki fuskanci mijinki ki gaya masa bakya gamsuwa da shi to, wallahi kina kallo zaki cuci kanki, 茩ilan shi garesa zam yake jikinki amma ai ke baza kiso ki zauna haka ba tunda ba dutse ba ce ke, so go and meet your husband ya je Islamic chemist ya amshi magani 茩ilan kuma infection ne yasa haka", wani wawan tsaki Mami ta ja tace "God forbid! Ni na je wajan Barrister nace masa ya nemi magani? Sorry Am classy woman I can't do that", "kenan haka zaki zauna? Ko dai baki da lafiya ne?" Ware ido tai tace "kul ki 茩ara fa蓷a lafiya lau nake wallahi , kullum sai na gyara kaina da sabbin magunguna ina matse kaina yadda babu wanda zai raina ni, ke ni fa ko tsufa nai banga abinda zan sauya ba, domin gyara da蓷i gare sa" jinjina kai Fariha tayi tace "ikon Allah kowa da abinda ya dame sa ni Abban Taufiq kullum cikin 茩orafi yake a kaina, ban san mene yasa ba amma kamar baya gamsuwa da ni" ri茩e baki Mami tayi tace "Allah dai ya kyauta kema kina gyara, baki son gyara kanki, namiji kuma duk tsufansa da kika gani yasan da蓷i, yanzu dai goben za ki zo ko yaya?" Mi茩ewa su kai a tare Fariha tace "By the grace of God" dry Mami tai tace "kizo akwai magana".... A zaune ta samu Sheikh shida Arjun suna hira 茩asa 茩asa da alama hirar cigaban da Company Sheikh yayi suke, shi dai Sheikh hankalinsa na ga zane da yake a jikin white paper Sheikh na son zane tun yana yaro ya iya zane, domin har zanan gida makaranta, masallatai yana fiddawa, yanzu tunda suka fara magana ya fara zane da pencil ga wasu different colors da yake using dasu "A week 蓷in nan mun samu 茩aruwar ku蓷i more than 5.1m nai mamaki sosai fa, amma ganin manager bana wasa ba ne yasan aikinsa yasa ban tsayawa wani bincike ba" shiru Sheikh yat domin idan ka tambayesa mai Arjun yake cewa shi kansa bai sani ba, kula da hakan yasa Arjun le茩a paper wata budurwa mai matukar kyau da tsari yake zanawa, ga gashi da ido farare tass, ga shape mai tsari, murmushi Arjun yayi yace "Wannan alama ce take nuna Buddy ya fa蓷a soyayya", manyan idanunsa ya 蓷aga bayan ya kammala zana Airah babu abinda ya bambanta tsakanin Airah fairy da zanen, lumshe idanunsa yayi kana ya bu蓷e a kan, taune lips 蓷insa yayi ka蓷an tare da tsotsa "you're very beautiful Airah,i never see a beautiful lady like you, you make me happy, wlh billahi am proud of you Aljanata i love You more than anything, your love and care mean a lot to me, I love you My Aljana" farin ciki ne ya cika zuciyar Arjun da sauri ya kama hannun Sheikh yace "Who is that Airah da kaketa magana a kanta time to time" ha蓷e fuska Sheikh yay yace "kamar ya? Wace wata Airah kuma?" Kallonka rainawa kanka hankali Arjun yay masa yace "kada ka mai dani wani sakarai mana, yanzu ka fara mgn kana Airah waye-waye kace wai wace ce Airah, idan ka fara son mace ni nafi kowa farin ciki saboda ko babu komai zaka samu farin cikin daka da蓷e kana nema wajan mace" ta蓳e baki Sheikh yay yace "Duniya ta lalace tunda su Arjun aka fara wa'azi", "ohh da kai ka蓷ai ka iya wa'azi?" Idanun Sheikh a saman zanensa yace "A'a fa" fushi Arjun yayi yace "ok fine sai anjima" da sauri Sheikh ya ri茩e hannun Arjun yace "Sit" zama yay yace "zagina zakai yanzu kuma?" Ware idanunsa yay yace "Laaa! Bana son ka matsa kanka wajan sanin abinda ba hurumin ka ba ne Buddy, kowa yana da private life 蓷insa, nasan ka cancanci kasan komai nawa amma bana da ikon fa蓷a maka SIRRIN MU but time will tell us everything" mi茩ewa tsaye Arjun yay kafin yay mgn Granny ta 茩arasu tana fa蓷in "Haka fa! ya gaya maka meke damunsa? To dai Ranjun abun kullum lalacewa yake kamar wanda iska ta aura, jiya fa ban fa蓷a maka ba naje tashinsa da asuba na samesa yana ihu da surutai, nidai babu ruwana idan ya jawa kansa masifa ina dalili ina mafari fisabilillahi?" Girgiza kai kawai Arjun yayi yace "something is fishy" yana fa蓷in hakan ya fice abunsa daga cikin gidan... Mami dake tsaye ta saki wani sound da sauri Granny ta juya tana fa蓷in "Mahammadur Rasulullah ashe kema gantalalliya ce? Wannan 蓷aukan zunubi har ina fisabilillahi? Sai kace ana ya茩i kawai zaki fa蓷o kamar dai a sabon gari, daman kwana biyu duk a tsorace nake, gaskiya idan baki nemi yafiya ta ba sai Ubangiji ya kamaki babu ruwana wallahi, kawai dai sbd son jin zance sai ai tsaye akan mutane kamar wata 拼ar dama??" Murmushi Mami tayi tare da 茩arasa shigowa parlourn ta zauna saman kujera idanunta na kan Sheikh tace "Afuwa Granny nai sallama ba ki ji ba kina ta fa蓷a" a fusace Granny tace "yaushe na zama sallamammiya da zanyi fa蓷a, da Imamu zanyi fa蓷a ko da Arjun? Yau naga lukutar masifa" Mami tace "kiyi ha茩uri Granny", Granny tana ke蓳e baki tace "shiya kashe Jaki" zaro ido Sheikh yayi still idanunsa na kan zanen da yay "Yooo an loda masa kaya yau, gobe an loda masa babu ruwa bare abinci duk wahalar daya sha babu mai gani, ba dole ha茩urinsa ya gaza ba dan Allah?" Mami tace "haka ne fa" mi茩ewa Granny tayi tace "bari na dama masa wannan furar ta gado yaro kamar wanda yasha nonon Fulani, towa kake da shi wanda zai kula da kai? , ai sai ni daya dana zame maka dole, wannan yana wajan gilla 茩arya, waccen na wajan sata" haka tai shige cikin flat 蓷inta tana sababi, matsawa Mami tayi wajansa tana le茩a zanan fuskarta ta 蓷an sauya tace "who is she?" Da mamaki yace "ban san ta ba" "kuma ka zauna har ka zana kamarta and you don't know her Bravo!" Baya yayi tare kwanciya saman Sofa yana jan 茩wantaccen beard 蓷insa, lumshe idanunta Mami tai tana jin wani Irin da sauri ta kalli derection 蓷in Manhood 蓷insa, 茩ara runtse ido tayi kafin ta fesar da wani huci mai zafin gaske, ganin ya lumshe idanunsa yasa ta shafi pech soft lips 蓷insa tace "Sweet me kake shafawa lips 蓷inka?" Ba tare daya bu蓷e ido ba yace "Noting " 茩asa 蓷auke hannunta ta shiga 茩o茩arin zura masa yatsarta a baki da sauri ya ware idanunsa mamakin yadda idanunta ya sauya lokaci 蓷aya yay, hannunta ya ri茩e yace "Mami" da sauri ta mi茩e tsaye tare da shige flat 蓷inta tana dafe bango, mamaki kenan meya samu mahaifiyar tasa kuma yau oho... Abu kamar wasa soyayya mai 茩arfin gaske ta shiga tsakanin Sheikh da Airah takai ta kawo koda rana sai ta zama siffar Arjun ta shigo gidan, Sheikh ya samu nutsuwa da farin ciki,komai sai yace Airah aka rasa wacece Airah, baya ta蓳a iya bacci idan bai ji sa a jikinta ba,komai nasa ya zama ita take masa, 蓳angaren Airah kam sannu a hankali ciwonta ya fara tashi kullum cikin ciwo take bata iya bacci sbd zafin da zuciyarta ke mata, tun tana yarinya Ubangiji ya 蓷ura mata ciwon zuciya, ciwon ya 茩ara zafi lokacin data fara son Sheikh, ko da wasa bata ta蓳a gaya masa ba domin wani lokacin haka za tazo wajansa very weak babu fara'a a fuskarta, hankalin Sheikh idan yayi dubu ya tashi baya samun nutsuwa sai ta sake ta dawo normal , cikin dare zata tashi tai ta kallon jikinsa wani lokacin tana jin kamar ta aiwatar da burinta a kansa amma dole ta jira kamar yadda Tijama tasha fa蓷a mata. MAIDUGURI/BARNO Garin Maiduguri dai ita ce babban birnin jihar Borno dake arewa maso gabacin Nijeriya. Maiduguri ita ce birnin da tafi kowane birni wajen girma da yawan jama'a a arewa maso gabas din Nijeriya. A'kalla birnin tana da jama'a fiye da miliyan daya. Birnin Maiduguri da sabon birni ne kuma an kafa ta ne a shekara ta alif da dari tara da bakwai (wato 1907). Maiduguri ta 'kunshi unguwar Yerwa (Yerwa yana nufin alheri a harshen kanuri) ta yamma da kuma tsohuwar Maiduguri da take ta bangaren gabas. Kowa yasan Barno gari ne na kanuri The Kanuri people (Kanouri, Kanowri, also Yerwa, Bare Bari and several subgroup names) are an African ethnic group living largely in the lands of the former Kanem and Borno Empires in Niger, Nigeria, Sudan, Libya and Cameroon.. KANURI ako ina suna girmama al'adunsu basu yadda da wula茩anci ba sam-sam, kowa ya sansu da tsayawa akan ra'ayinsu musamman akan abinda suke so, bari mu le茩a Unguwar *Shehuri North area*. Wata yarinya ce wacce a 茩alla ba zata haura 17yrs ba amma girman jikinta shi zai sanya ka 蓷auka wata babbar macace, tana sanye da wata black 蓷in Lafaya wuyanta yasha murjani ga wata sa茩ar azurfa data sanya a 茩afarta ta sosai ta sanya bangles wanda a yaran kanuri ana Kiransa da (Mukarram) hannunta yasha red henna na salatif kasancewar 茩afar da hannun farare yasa suka 茩ara fito da zanan lallan, duk yadda ta yane a bayar hakan bai hana sumar kanta wacce take kwance luff bayyana ba, cikin nutsuwa take tafiya ga faffa蓷an waist 蓷inta dake juya ta cikin lafayar shafaffan cikinta shine ya 茩ara taimakawa wajan bayyanar tsayayyun brest 蓷in da kuma manyan bombom 蓷inta, she's sexy girl ko a kallonta sai ta firgita mutum sam magana baya daga cikin tsarin halittar ta, kunanta ma茩ale da airpies wanda ya zame mata jiki ba komai take saurara ba sai amso shin tambayar da tayiwa Sheik Imam hamdan, lumshe idanunta tayi a hankali ta rasa mai yasa Baba Baa'na baya son ajjiye masu t.v a gida, da ko babu komai sau 蓷aya dai ta kalli wannan shararran malamin bayan baiwar ilimin da Ubangiji ya ba shi, kuma taga baiwar kyansa bata ta蓳a ganinsa ba sai dai ta ji muryarsa tai messages sau nawa babu reply amma yau ta samu an bata amsar tambayarta. Horn taji daga bayanta hakan yasa ta 蓷an tsaya ka蓷an tana son ta ga waye domin ta kusa kaiwa gida, wani magidancin mutumi ta gani zaune cikin mota wanda a 茩alla zai haifeta sau biyu sbd yawan shekarunsa, juyawa tayi taci gaba da tafiya a hankali shima fitowa daga cikin motar tare da biyo bayanta, jerawa yayi da ita da sauri ta tsaya tana 蓷an ha蓷e rai ganin ya tsaya yasa taci gaba da tafiya shima yabi bayanta cikin zafin nama tace "Are you mad? And who are you?" Calmly Mutumin yayi yana 茩ara bin surar jikinta da kallo Tabbas ya samu auranta zai mure da 茩uruciyarta bai damu da shakarunta ba indai za'a 蓷aura masa aure da ita tabbas zai ji da蓷i wannan shi ake kira da uban wasu yayi wuff da wata murmushi yay yace "Am Barrister Hamdan Balarabe...... An kusa kammala free pages Habibaties馃槏馃 Kuyi share 蓷insa please fisabilillahi whatsapp 蓷ina yay min left daga cikin grps 蓷in da nake. 10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ Dan Allah kuyi SUBSCRIBE na youtube channel 蓷ina mai suna *Nimcyluv T.V* https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA Last 馃啌P EPISODE 1锔忊儯9锔忊儯-2锔忊儯0锔忊儯 "Ni ne mijin ba ke ba,so ina da right 蓷in da zan kar蓳i hak茩i na a duk sanda naga dama,and you know what? Wlh kinyi ka蓷an kice za kiyiwa Hamdan Balarabe fariya da jikinki, lemme repeat myself aure zan 茩ara zan aure sabuwar harka mai jini a jika wacce ta fiki komai, zan auri farin cikin rai na zan zauna da macen da zuciyar Barrister Hamdan Balarabe ta aminta da ita, abun farin cikin kuma Kanuri ce inda zaki tabbatar tai maki zarrah, ta fiki komai ko zama kayi inda take sai ka tafi da dad蓷an 茩amshin ta, zan nuna maki bani da kirki tunda haka kike bu茩ata daga gareni,ina 蓷aga maki 茩afa nai maki zuro na sanya maki idanuwa na amma ke baki gani zuro ko??? Weldon Saudat..." Ya 茩are mgnar yana cilli da ita saman gado tare da pouting 蓷inta da yatsarsa ya ce "Badai akan ha茩茩i na kike wannan shirmen ba? To kije ba'a so akai kasuwa,kuma na gaya maki muna nan dake za kizo inda Barrister Hamdan Balarabe yake a lokacin zan nuna maki true color 蓷ina" Yana fa蓷in hakan ya fice daga cikin 蓷akin yana dafe kansa tare da fesar da iska, mi茩ewa Mami tayi tana wani kalan murmushi mai nuni da dani kake zan can, hannunta gaba 蓷aya ta tura saman waist 蓷inta ta shiga girgiza wa wai kamar ita za'a ce wata mace ta fita komai? Lallai Barrister zai sha Mamaki, wacce kalar lukutar masifa yake son jawowa kansa? Murmushi tai tana shafa tsayayyun brest 蓷in ta Mami macece 拼ar gayun gaske bata yarda da raini da wula茩anci ba, tana daji da kanta irin matan nanne da kallo mutum bai ishesu ba, ga kallon raini daya zama 蓷abi'arta tana son ado da gayu sam bata yarda da 茩azanta ba tana jin kanta kamar 拼ar shekara sha biyar, kallon kanta tayi ta cikin mirror cikin sexcy voice ta ce "Weldon da sweetheart kayi aiki mai kyau,zan baka mamaki tabbas zaka gane ni ba irin matan da kake tunani bace,ina matar ba shike nuni daka isa dani ba, zan maka illa a zuciya Yes! Iove you so much darling but ba na da feelings a kanka since i was have my on children, ban san mene yasa ba amma dole zan nemawa kai na mafita kamar yadda kaima ka za蓳i yin aure, let's see my time talk us everything tana fa蓷in hakan ta 蓷auki wayarta tare da kunna data ta hau network, best group 蓷inta ta shiga wanda take samu zafaffan littafai masu shegen da蓷i, ganin writer 蓷in MOON tai mgn a grp yasa Mami fa蓷in "Hi my best writer" cikin few minutes Marubuciya Nimcyluv ta bata feedback,har mamakin writer 蓷in take sam bata da jin kai na sauran writers 蓷in Musamman yadda take zama cikin members 蓷inta suna hira. "Mrs Hamdan how are you?" Nimcyluv tai bata reply da haka, Mami na Murmushi tace "Allhamdulillah,ya hqr da jama'a? Naga kinyi mgn a grp akan sabon littafinki wanda zaki cikin dabuwar shekara how much? I want to pay the money" Wata marubuciya ce mai suna Real Smasher ta ce "A'a kaga manyan tun kafin time weldone 拼an ajin tubarkallah!" Dry sosai Mami tayi domin tana son taga tafi kowa, jin shiru yay yawa yasa "Anty Nimcyluv am waiting wlh idan ina karanta books 蓷inki ji nake kamar realty abin ke faruwa can You imagine halin dana shiga da akace Deen ya mutu,Wow! ga littafin UNCLE NE ba'a magana thank you so much my best writer" Nimcyluv ce ta fara typing cikin 茩aramin lokacin tai reply da "Oh! Yeah that's what i want, Ina magana akan book 蓷in WASIYYA ne but ba yanzu zai fita ba" Da sauri Mami ta ce "Anytime your welcome dear, ai ba jira cos i like your story and you too nasan akwai lukutar masifa a book 蓷in WASIYYA" daga nan sukai sallama Mami tai mata transfer na 50k tana 茩ara mata gdy... washe gari da safe misalin 10:30 mutan gidan suna zaune saman daining suna breakfast kasancewar weekend ne, Sheikh na zaune da wani tissue 蓷in yadi fari 茩al sai she茩i yake ya sanya hula jar dara mai gashi-gashi tai bala'in yi masa kyau, baka jin komai sai 茩arar spoon,fork,and knives gabansa chips and chicken ne sai 茩amshi suke, ga Arish with cup of coffee sai tiriri yake, Lumshe idanunsa yay yana jin zuciyarsa na masa zafi tunda yazo wajan ya gaidasu an garara samun wanda zaice Sheikh yaka kwana ko yaya jikinka? Bai samu wannan damar ba, tagwayen ajjiyar zuciya ya shiga saukewa tare da fesar da iska daga cikin bakinsa, he missed his Airah a lot "the you like the girl?" Shiru Sheikh domin bai ma san me ake cewa ba bare yasan cewa dashi ake,Mami ta ajjiye cup 蓷in hannunta tare da kallon Sheikh ganin yadda ya lumshe idanunsa yana jan 茩wantaccen beared 蓷insa yasa ta 蓷an ja idanunta itama ta lumshe kamar mai shirin yin bacci Barrister yace "My son" ya fa蓷a buga daining wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke yana 蓷an zare fararan idanunsa masu 蓷aukan ido kallon Mahaifin nasa yay ba tare da yace komai ba,ganin haka yasa Barrister fa蓷in "You look so worry Son meke damunka?,what exactly making you sad?" Gently ya 蓷ago kansa yana 茩ara fuskar mahaifinsa juyawa yay suka ha蓷a ido da Mami tattausan Murmushi ta sauke masa, numfasawa yay yace "Me kace Abba?" Barrister ya goge bakinsa yace "Ina magana akan Nana wacce na keso na ha蓷aka Aure da ita" 蓳ata fuska Sheikh yay tare da danna abun jikin Wheelchair a hankali ta fara tafiya mmki sosai ya bai yana fuskar Barrister ganin duk son Sheikh da coffee ko ka蓷an bai sha ba, bare kuma yaci sauran abinci Parlour Sheikh ya koma da zama har wajan daya ajjiye kayan art 蓷insa cikin nutsuwa ya 蓷auki blue 蓷in color ya fara yiwa zanan coloring. Mi茩ewa Barrister yay shima yabi bayan 蓷an nada sbd yau yaga da sarauta ya tashi Mami dai murmushi kawai take saki ita ka蓷ai tasan abinda take shiryawa, zama Barrister yay a gefen Sheikh kafin yace "Wow who is she?? Zanan yay kyau" wani killer smile Sheikh ya saki sbd yabon Airah 蓷insa da akai, idanunsa a kanta yace "i have no idea why nake zanata,but she's very special to me Abba" Barrister photon Airah kawai yabi da ido kafin yaja numfashi yace "Ok let's talk dear za'a kai ku蓷in gaisuwar iyaye, sannan zaka shirya kai da Arjun kuje wajan yarinyar kafin nan Fareeq ya dawo sai kuje gaba 蓷aya" slowly ya janye idanunsa a kan Airah kana ya 蓷ura a kan fuskar Barrister ya ce "Why dole sai ni za tasu? Abba kuda koka haifan ma baku da cikakken lokaci na bare wacce kuke shirin 茩a茩abamin? Ban san da蓷in iyaye ko da蓷in shira dasu ba, kullum sai dai naga Arjun da Ummi suna Shira tana masa fa蓷a idan yay ba dai-dai ba,sannan ta jashi jikinta ta rungome, meyasa ni ban samu wannan damar a wajanku ba?ko dan kasancewata nakashasshe Abba, idan aiki yake saka haka Abba dan Allah ka hqr da wannan aikin ina da ku蓷in da masu isa mu cinyesu komai yawan mu,ina bu茩atar iyaye domin sune jigo a rayuwar ko wanne yaro,ban san tayaya zan gane idan nai abu kuskure ba ne,Granny kawai ke 茩o茩arin fahimtar dani, Granny a kullum shakarunta shigewa suke kenan wata rana zan iya rasa ta,i need your love and care ka bani lokacinka nai Shira dakai kaji damuwata ka rungume ni jikinka koda sau 蓷aya ne" ya fa蓷a idanunsa na cika da ruwan hawaye,Mami ce ta mi茩e tare da 茩arasawa inda yake ta zauna bata jira komai ba tasa hannu ta jawosa jikinta ajjiyar zuciya ya sauke yace "Mami..." Sai kuma hawaye 茩ara rungomesa tayi tace "it's okay sweet,ya isa kaga condition naka bayan halin da kake ciki ga lalurarka kayi shiru haka,i promise ban 茩ara barinka indai aiki ne zan ajjiye nawa" da sauri ya 蓷aga kai ya kalleta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Really?" Tana wani 茩ayataccen murmushi tace "sure.." Lumshe idanunsa yay tare da zare jikinsa ya kwanta jikin kujerar kamar yadda Sheikh yake kallon zanan haka Barrister yake kallon zanan. "Look son kasan bazan maka abinda zai cutar da kai ba,hasali ma inayi ne domin ganinka cikin farin ciki kamar kowa,ina son dawo maka da farin cikin daka rasa ka aminci ka auri Nana,dani dakai zamu 茩ara hutawa manyan contract zasu 茩ara shigo mana ba tare da wani shamaki ba,kuma yarinyar nan ita tace tana sonka kaga babu maganar cutar dakai sai dai ta sanya ka farin ciki ma" shiru Sheikh yaywa Abban nasa ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa a hankali kuma ya saki Murmushi tare da shafa fuskarsa ya 蓷aga gira guda 蓷aya,gaba 蓷aya Barrister da Mami suka saki baki suna kallonsa Musamman dasu kaga ashe duk abinda yake mage yakewa, mi茩ewa tsaye Barrister yay sbd a yau ya keson zuwa Barno ya dawo, idanunsa akan Sheikh yace "Am going nan da 1week Baffanka zasuje ai mgnar aurenka da Nana,yadda nai al'茩awari dole na cika ba zaka sa na zama mutumin banza ba" Granny ce ta shigo parlour'n tana fa蓷in "A'a ya haka? Kamar dai dole? Me kake masa na rayuwa da zaka ishi yaro da mgnar aure? Tunda yace baya bu茩ata basai a rabo dashi ba fisabilillahi,kaifa barista ga da蓷e da zama sallamamme banda haka ina ruwanka da takura yaro akan wata Nana,Nano nace Nano bazai aureta ba,ban dama zamani yaushe na ta蓳a jin mace tace tana son Namiji banda lukutar masifa da rashin kunya da tai yawa a wannan zamanin,to wlh kul kadama ka fara bana son shirman banza". Mami dake zaune ta ka蓷a 茩afa tace "Ah to 茩ilan tunda kece zaiji maganarki,amma ni na gaya masa ya rabu da sweet ya茩i shiyasa nai shiru". Granny ta ce "idan ta 茩amarka ka haifesa kana da iko dashi to Allahamdulillah kaima ba daga sama ka fa蓷o ba ninai ciwon ma茩udarka kwanana goma a asibiti kamar bazan rai ba,ledar jinin nan haka na shanye goma sha biyar kamar dai mayya,kai nasha ba茩ar wahala kaga ni nake da ikon yi maka dole bakai ba". Barrister kallon Granny kawai yake kafin ya ce "Amma Mama haka za'a bar sa fisabilillahi? Kina Arjun an gama komai na bikinsa" cikin kumfar baki ta ce "Maye kuma Ranjun? Nace uban waye Ranjun? To maza 蓳ace daga gaba kafin na baka mamaki". Ransa babu da蓷i ya fice daga cikin gidan gaba 蓷aya zuwa airport. Mi茩ewa Mami tayi ta nufi kitchen tsaye ta samu mai aikinsu Asma'u tace "Asma'u kiyi mana tuwan shinkafa da miyar wake With cow meat" Asma'u ta rusuna ta ce "an gama Hajiya" tasu zama a parlour'n amma ganin Granny yasa kawai ta shige flat 蓷inta. Gyara zama Sheikh yay yana 茩ara sakin lallausan murmushi a hankali magen dake gabansa tai girgiza ta zama kamar Granny, kusa dashi ta zauna jikinta a sanyaye ta kalli Sheikh tace "me yasa ka茩i amincewa da maganar Abba?" Ka fa蓷a ya 蓷aga sai kuma ya 蓷an ha蓷e rai yace "sbd ke" hanunsa ta ri茩e cikin nata da sauri ya ri茩e hannunta sbd zafin da yaji ya shiga kallonta yana son ya tambayeta bata da lfy ne ko me?? Amma ya kasa 茩asa Airah tai da murya tace "so the you love me right?" Idanunsa a lumshe ya shiga tauna lips 蓷insa wanda ya zame masa jiki can kuma yace "Yes! I do Honeybee" Murmushi tai masa tace "don't ever betray me Rayuwata,ina shan wahala a kanka but you can understand, kada kaso wata bayan ni zuciyata da kuma Ruhina ba zasu ta蓳a yafe maka ba idan har ka ci amanata ina son ka da yawa" Lumshe idanunsa yay sbd da蓷i da farin cikin da yaji yana ratsa dukkan jikinsa, kasa magana yay sai hanunsa daya sanya ya jawota zuwa jikinsa, rungome juna sukai kowa ya shiga sauke numfashi, Airah kam tunanin mgnar da Tijama tai mata take tabbas tana bu茩atar 茩arin haske akai,tana son tasan 苼oyayyan Sirrin da Tijama take 蓳oyewa... Granny ce ta fito daga cikin kitchen hannunta ri茩e da mug na fresh milk saurin sakin mug 蓷in tayi jikinta ya hau rawa, kallon kanta tayi sannan ta kalli wacce take jikin Sheikh wacce ya rungome kamar zai mai data jikinsa,tabbas mai kama da ita ce babu ko bambancin hatta kayan dake jikinta shine jikin Airah wacce tai siffar Granny tsa蓳ar tsoran daya shigeta bata son lokacin data sanya 茩ara ba,firgigit Sheikh ya dawo daga cikin hayyacinta Airah kam tuni tayi girgiza ta koma siffar Arjun sanye da milk 蓷in shadda, Mami da sauri ta fito tana fa蓷in "Mama lfy?" Juya idanu Granny ta fara kafin ta sauke idanunta akan Arjun tace "Fisabilillahi Ranjun ba kaga wata mai kama dani a jikin Imamu ba?" Juya idanu Airah wacce sukewa kallon Arjun tace "kawai dai kice mutananki sun kawo maki ziyara,amma wa za'a gani mai kama dake wanda ya huce ke 蓷in" zare gefen zaninta tayi ta shiga matsar hawaye tace "Amma wlh mutum nagani sak mai kama dani,babu abinda ya raba" Mami danne dryar ta tayi tace "Ikon Allah,tsorata kawai kikai" Face majina Granny tayi tace "Amma fisabilillahi kuma wacece basai ta tsaya ba inji yadda akai muke kama,koba gsky ba" Sheikh dake sakin murmushi shi 蓷aya idanunsa akan Arjun ko kace Airah yace "茦ilan kuma tana jinki ai,kinga cikin dare sai tazo ko gaisa" da sauri Granny tai flat 蓷inta har tana tuntu蓳e.Mami ciki ta koma tana jirin zuwa 茩awarta Fariha, Mami na barin wajan Airah ta mi茩e tsaye jiki kuma a sanyaye bata jira abinda Sheikh zai ce ba kama Wheelchair 蓷in har cikin falt 蓷in Sheikh, a gyara yake komai tsaf sai 茩amshi yake ga 茩arar a.c daya ha蓷u dana airfreshner mai 茩amshin strawberry, a saman wata lafiyayyiyar kujera dake jikin gadon ta ajjiye Wheelchair shi kuma ya zame daga saman wheelchair zuwa kan kujera,ganin zata juya yay saurin ri茩e hannunta idanunta ta runtse kafin tace "zan duba abu" sakin ta yay kana ya koma ya kwanta da sauri Airah ta shige toilet tana shiga ta nufi wajan Sink ta shiga yin Aman jini duk ta fita a hayyacinta, baki ta wake kana ta kalli cikin madubin sai kawai ta fashe da kuka ta shiga fa蓷in "Am sorry Sheikh Imam hamdan Balarabe, i can't life without you amma dole zan barka, nasu 茩arasa rayuwata dakai amma bazan iya ba, nasu baka kariyar da nake fa蓷a maka a koda yaushe cewa zan baka amma bazan iya ba,ko bana nan tabbas zanyi fa蓷a da dukkan wanda yace zai cutar da rayuwarka, zan tabbatar baka zauna da wata macen ba sai ni zakai ta rayuwa kai 蓷aya ba tare da kasan da蓷in mace ba bare ka fara son mace,zan dauwamar dakai da soyayya ta, tabbas hakan shine kawai mafitar daya rage min" tana fa蓷in hakan ta fice daga cikin bathroom 蓷in,samunsa tayi tuni yay bacci rungume da pillow,maganar Tijama ta fa蓷u mata da take cewa; "Ki tabbatar kin shiga jikinsa na kwana biyu,ki bashi farin ciki, ki fara sabar masa da jikinki tun kafin wani kuskure ya faru ki lalata mana aikin mu"cikin baccinsa yaji kamar ana ri茩e masa Manhoon 蓷insa 茩ara ware 茩afarsa yay ya 蓷an saki wani sound ka蓷an, lokacin da Airah ta 蓷ora bakinta a kan Sheikh 蓷insa yay saurin 茩an茩ame pillow jikinsa, da sauri ya fara sauke ajjiyar zuciya kansa ya fara sara masa wata zufa ta fara wanke masa jiki duk da sanyin A.c dake 蓷akin, Arjun dake tsaye saman kansa ya har蓷e hannayensa yana kallon ikon Allah, yana zuwa gidan Granny tace masa "sannu Ranjun kai dai Allah yay maka albarka,yanzu ka tafi amma harka dawo" da kallon mmki ya kalli Granny sbd yasan rabonsa da gidan tun jiya "Ni kuma Granny?" Ta washe baki tace "kaji 蓷an nema to uban waye Ranjun idan ba kai ba?" Idanunsa ya 蓷auke zuciyarsa cike da tunani kana yace "Ina Buddy?" "Yana ciki kaga har lokacin Zhur yayi" bai 茩ara mgn ba ya shige flat 蓷in Sheikh shine fa tun daga bakin 茩ofa ya fara jiyo sounds 蓷in Sheikh yana sakin wani irin nishi, tsaki Arjun sbd labarin Sheikh ya fara bashi tsoro hanunsa yasa ya fara bubbuga jikin kujerar a hankali Sheikh ya taune bakinsa tare bu蓷e nauyayyun idanunsa da sukai masa nauyi, jajayen idanunsa ya sanya a cikin idon Arjun, gaban Arjun ne ya fa蓷i domin this is the first time on his life da yaga idanunsa Sheikh a haka, Sheikh kam janye idanunsa yay tare da ha蓷e cinyoyinsa daya kejin kamar danshi a jikinsa bai yarda Arjun yaga komai ba, Allah ya taimakesa Wheelchair na kusa dashi ya taimaka da 茩yar yaja jikinsa zuwa kan kujerar, hanunsa dafe da forehead 蓷insa wanda ya kejin kamar zai rabe gida biyu sbd azabar ciwon da yake masa, tsaye Arjun yay ya kasa koda mutsi Sheikh na shiga bathroom Arjun yaje wajan wadrp ya 蓷auko masa wata tsadaddiyar shadda 拼ar gske ruwan 茩wai anyi masa 蓷inkin half body hatta hannun rigar half ne,kana ya 蓷auko masa wata milk 蓷in hula tangaran sai milk 蓷in takalmi Kubta mai 茩yau, sai agogon warist company Gucci, kana farin glass 蓷insa mai 茩yau ya ajjiye masa parfumes 蓷insa duk gefe guda, Sheikh tsayawa yay yana kallon ikon Allah kamar a mafarki haka yake ganin abun abinda bai ta蓳a gani ba wai Sheikh 蓷insa ce take halbawa harda dripping take, sai kuma tunanin Airah ya fa蓷o masa lallausan murmushi ya saki kana ya saukarwa kansa shower, ba'a 蓷auki lokaci ba, ya gama wanka tare da 蓷ura towel ya 蓷an bugga bathroom 蓷in, Arjun ne ya shigo kana ya fito dashi. Duk abinda yake bai yarda ya kalli Arjun ba kuma fuskarsa a ha蓷e a haka ya gama shiryawa yay masifar kyau kamar dai wani ango, sai zabga 茩amshi yake sosai Sheikh yake babba mai girman gaske domin iya 茩afa蓷arsa ka蓷ai abar kallo ce, daga nan masjid suka nufa domin yin sallar zhur then su huce gidan Redio....Mami ce zaune da 茩awarta Fariha ajjiye cup 蓷in hannunta tayi tace "baki da kirki Saudat basan rashin imanin ki ya kai haka ba wlh" dry Mami tayi tace "baki da hankali solution nake nemawa kai na,kuma i alrdy make my decision babu wanda zai sauyan tunani" Fariha tace "nidai damuwata yadda Abban Taufiq yake share ni yake banza da lamari ne, i believe him baya kula wata 拼ar mace bare zuciyata ta zarge sa akan mata yake mu'amala dasu har yake min wannan wula茩ancin, kullum naje masa da bu茩ata ta nunawa yake bashi da lokaci na, na fara gazawa wlh i can't handle it" Ta蓳e baki Mami tayi tace bazan san mene zance maki ba, amma zan baki number writer 蓷in The new emir sai ki gaya mata damuwarki 茩ilan zaki samu mafita, da sauri Fariha ta amshi number, network ta hau tare da yiwa NIMCY mgn tai mata bayanin yadda mijinta yake banza da ita koda takai masa kanta, babu jimawa Nimcy tai mata reply da; _Matsalolin suna da yawa Malama Fariha, bansan tayaya matsalarki da mijinki ya fara ba,zan baki wasu baya nai saiki duba yanzu i don't have much time to talk about this,but we'll talk my tomorrow morning in sha Allah,Allah ya dai-dai ta tsakani_ Murmushi Fariha tayi tare da reply da heart emojin kana tace _"Thank you so much Anty Nimcyluv Allah ya 茩ara fikiri馃槏"_ Nimcy: _Thnks lemme send it to you_ Babu da蓷e wa ta fara rubutu kamar haka: Dukkan mace matar aure ko budurwa data samu kanta a yanayi na rashin sha awar namiji to gaskiya ta hadu da kalubale a bangaren zaman aure Zata fuskanci rashin kulawa a wajen mijinta musamman idan ya fahimci batajin dadin saduwa dashi ballantana ace tanada kishiya shiyasa mata masu dabara basa nunawa namiji suna cikin wannan halin kokarinsu su gamsar dashi da abinda yakeso Hakika wasu matan tun suna yan mata suke kashe kansu da shan wasu magunguna marasa inganci da sunan ya rage musu sha awa wasu har jar kanwa suke jikawa da lemon tsami sunasha don ya rage musu sha awarsu kuma wannan duk kuskurene idan har bazaki iya azumiba to ki ajiye burin rayuwa kiyi aure domin ita Sha awa ajikin mace ko namiji ba cuta bace amma rashinta kuma cutace bazaki gane hakanba saita faru dake koda yake namiji be cika damuwa don bashida sha awar maceba amma kuma matarsa zata rasa kulawa To idan akace rashin sha awa ga mace ko rashin jin dadin jima i to ya hada abubuwa da yawa amma masana sirrin jima i suna takkaita bayanin gida uku kamar haka. (1) akwai wacce tana sha awar namiji hasalima ko zancen jima i tayi da namiji koda a wayane ko a chat zataji jikinta ya jike alamun sha awa zata bayyana a fuskarta zataji sha war namiji ya sadu da ita amma da zaran na miji ya saka jikinsa a nata saita rasa ina dadin yake ita wannan tana bukatar kyakyawar kulawar soyayya a wajen mijinta ya kamata mijinki yasan hanyoyin Wato sarrafa mace da sanin wurarenda mace takeso namiji ya taba ajikinta musamman lokacin jima i kuma soyayya itama tanada muhimmanci awannan lokacin wato tana saka mace jindadin jima'i. (2) sannan akwai wacce ita kuma kwata kwata bata sha awa ita ko za ayi wata daya ko biyu ba a tabataba batada matsala idan kin samu kanki acikin wannan halin akwai tambaya akanki kina mafarkin namiji? kinada jinnu ma ana suna tashi? idan duk babu daya to kici gaba da shan maganin karin sha awa amma wanda zaki hada da kanki wannan duk muna bayaninsu a grp to idan kuma kina mafarki ko kinada jinnu suma suna daukewa mace sha awa ta zahiri saboda surin茩a saduwa da ita amafarki sannan zasu iya barin mijinki ya rinka jin dadinki idan sunga dama shima su hanashi saiya rin茩a jinki salam kamar ba maceba ko kuma su hanaki ni ima lokacin saduwa saiki bushe sai anyi da karfi ta shiga gaskkiya wannan matsalace kuma wani lokacin sihiri akeyiwa mace hakan take faruwa kiyi kokari ayi miki ru茩iyya wacce ta dace da sunna kema kici gaba da addu a kuma kina kwaciya da alwaa idan zaki kwanta ki karanta wasu ayoyi daga cikin qur ani sannan kina share shimfida kafin kwanciya kuma keda mai gida ku rinka addu a kafin ku fara jima i insha Allahu zakiyi mamaki (3) haka kuma akwai mace wacce tana sha awar namiji amma ta fiso ya saka mata yatsa a jikinta tafi jindadi idan ya saka mata jikinsa sai taji da蓷in ya ragu kuma irinsu zaka samesu da bushewar jiki to irin wannan itamma tana bu茩atar kulawa ta musamman daga wajen mijinta sannan kada kiyi. wasa da gyaran jiki da kuma tsaftar HQ to amma inaso ki gane shifa jin dadin jima i ya danganta dagake wato ina nufin yaya sha awarki take yawan sha awarki shine yawan jin da蓷inki yana iya kasancewa haka Allah ya haliccceki dama sha awarki gajeriyace ba iirin ta sauran mata ba sai kiji 茩awarki tana baki labari jin da蓷in da takeyi a wajen jima i to zai iya kasancewa dama ta fiki sha awa ko kuma tafiki samun kulawa a wajen mijinta kinga kada kice dole sai kinji dadi irin nata Malama Fariha na barki lfy" Shiru Fariha tayi ta fara tunanin maganar NIMCY, kafin ta sauke ajjiyar zuciya ta kalli Mami tace "yanzu mene plan 蓷inkin? Barrister dai Aure zaiyi babu fashi" dry Mami tayi sosai tana ka蓷a 茩afa tace "Tabbas naji zafin abun kuma ina kishi da dukkan wacce zai aure,amma ba zai tafi a banza ba sai nai masa tabo kamar yadda yay min zan nuna masa mata guba ne" da mmki Fariha tace "what will you going to do" mi茩ewa tsaye Mami tayi tana ka蓷a jikinta kafin ta ri茩e waist 蓷inta tace "茒an sa Imam shi nake so ya muri jikina ya muri abinda Ubansa ya kasa murewa, Zan maida Imam mijina Wannan zai zama Sirrin mu nida shi tabbas sai Imam ya kusanci matar Ubansa.... *END OF MY FREE PAGES HABIBATIES, TAMABAYAR A NAN A JIKIN WA SIRRIN YAKE??? GA MAMI,GA ALJANA AIRAH,GA KUMA FANNA AMAYAR BARRISTER?? ME ZAI FARO GABA? MAMI ZATA SAMU DAMAR SAMUN CIKAR BURINTA KO YAYA?? WANENE WANDA FANNA TAKE SO?? ME YASA AIRAH TA KASANCE A JIKIN SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE??? WANNE SIRRIN TIJAMA TAKE 苼OYEWA AIRAH???......* *HABIBATIES TAFIYA CE MAI TSAYIN GASKE KADA KI BARI SAI AN SATO AN BAKI ZAKI KARANTA KI ZAMA MACE MAI AJI WACCE TA HUCE KAYAN SATA,BANA ALLAH YA ISA A BOOK 茒INA BUT DUK WANDA YA KARANTA FREE YASAN INA DA HA茦茦I A KANSA HAKA NE KO??? CIKIN FARASHI MAI SAU茦I ZAKI KARANTA LITTAFIN NGD SOSAI DA SOYAYYARKU DOMIN DAKU NAKE TA茦AMA MASOYA NA,NASAN KUNA SON DUKKAN ABINDA NA BAKU DAN HAKA KO NUNA MIN 茦AUNA A WANNAN KARAN KU SIYI LITTAFI NA, AKAN FARASHI ME SAU茦I.* BOOK 1&2 AMOUNT #500 ACCOUNT NO: 0116886423 ACCT NAME: SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 Ga NIGER SAI SUYIWA WANNAN NUMBER MGN 84506476 Love and romantic story ba'a fara komai ba馃拑馃徑馃馃徑 SARAUTA 馃憫 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: 蓷in da nake. [9/4, 6:52 PM] 鉁嶐煆�: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ _it's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger suyi mgn ta nan 84506476_ 馃啌P EPISODE 1锔忊儯7锔忊儯-1锔忊儯8锔忊儯 Da sauri yarinyar ta dakatar da shi ta hanyar fa蓷in "Yumba rukuna" (Am so tired), murmushinsu na manya Barrister yayi mata yana 茩arewa 茩yakkyawar fuskarta kallo wacce ta 茩ara tafiya da zuciyarsa bai ta蓳a tunanin zan samu kansa da zazzafar soyayyar 茩aramar yarinyar like her ba, sai gashi in one time dukkan 茩ofofin zuciyarsa sun kamu da son yarinyar. Shafa fuskarsa yayi kafin yace "let me introduce myself to u" Shiru yayi sbd ganin idanunta ya cicciko da 茩walla ta marai-raice fuska kamar zatai kuka, a nan ya fahimci zallar shagwa蓳ar yarinyar 蓷aurawa yayi da fa蓷in "My name is Barrister Hamdan Balarabe, but abokan aiki da kuma 拼an uwa na fa蓷a min Barrister, am the second born of my parents, ina da big bro but he's passed away shekaru masu yawa kenan, Mahaifina sunansa Balarabe Mumtah ya da蓷e da rasuwa shi ma ina tare da mamana , we call her Granny, seriously i love her soo much more than anything, bayan ita sai first son 蓷ina yafi komai muhimmanci a gare ni, yara uku gare ni da babban 蓷ana Sheikh sai Fareeq mai bin Sheikh sai Auta Bahaiyya but duk suna school soon zasu dawo after holiday, ina da mata her name is Saudat but we call her Mami, nayi karatu mai yawa akan Shari'a, now am working with Sharia Court Of Appeal, sannan ina manyan contract da masu 茩asar Nigeria am the richer old man, Zaki yi farin ciki sosai zan shagwa蓳a ki da kalar soyayyar manyan mutane" zuwa lokacin tuni idanunta sun kawo ruwa wanda ya sauka saman kuncinta, ware idanunsa yayi yace "Ohh my God, what exactly make you cry beauty?" Kamar zatai kuka tace "Dan Allah am going za'a min fa蓷a" Jinjina kai yayi yace "Ok you can go amma kimin mgn da mahaifinki please" bata ce komai ba tai gaba abinta, bayanta yabi har zuwa 茩ofar gidansu tana zuwa ta shige gida, a parlour ta samu Yakura (yayar Mama) zaune tana cin abinci brabisko da miyan yakuwa wanda ya ji nama manya-manya, zama tayi saman kujera tana lumshe idanunta a hankali kuma ta zare airpies 蓷in kunanta, 蓷an tsaki taja ka蓷an tana zamewa akan kujerar idanunta cike da hawaye wanda ita kanta bata san na menene ba, Yakura ce tace "Wushe(sannu)" bu蓷e ido tayi kafin ta mi茩e tsaye tana jin zuciyarta duk ba da蓷i tace "ina su Yaya Falta da Yana?" Kai tsaye Yakura tace "suna cikin 蓷aki" hanyar cikin 蓷akin tayi da ido kawai Yakura ta bita saboda yanayin ta da ta ga ya sauya, bata da tambaya sosai shiyasa ta ja bakinta tai shiru. A cikin 蓷aki ta samu Yana da Yaya Falta suna turara kayansu da wani tureren ice mai 茩amshi AL'AJABU, 茩arasa shiga ciki tayi da sauri Yana tace "kin da蓷e da yawa" murmushi kawai tayi masu tace "Kunyi kyau" tashi Ya Falta tayi tace "duk 茩yan mu ai bamu kama 茩afar 茩aramar 茩anwar mu Fannah ba" kwa蓳e fuska tayi tace "ni duk isa ta kuke da wani kyau? 茦yan da bashi da wani amfani" dafa shoulder ta Ya Falta tayi tace "babu wanda bai san cewa kaf family kinfi kowa kyau ba ke dai kawai wani dalili naki ya hana bawa wanda suke sonki da Aure damar masu dama ba" Yana ce tace "Abinda kike so is complicated Fannah, kowa nada tasa 茩addarar amma ha茩uri da juriyar mutum ke sawa, 茩addarar ta zama mai sau茩i, look dani da Ya Falta mun isa good example to you, we're your sisters Ya Falta babba then me sai ke duk muna gida zaune Allah bai kawo mana mijin Aure ba, dukkan sa'aninmu suna 蓷akin mazajansu, do u think we're happy?? No! Muna fatan wata rana ace muma muna 蓷akin mazajan mu, amma ai bamu nuna wata alama ta damuwa ba, takura damuwa bata ta蓳a sawa Ubangiji ya bamu Mijin Aure" Ya Falta tace "Muna farin ciki kin samu masu sonki zamu ragu a gaban iyayen mu amma kina wasa da damar ki? Wallahi kina cutar kanki zuciyarki na yaudarar ki, how wannan mutum zai san da zamanki? Uhm ki 蓷auka ya sanki amma bazai ta蓳a ko love dake ba bare Aure abeg my friend do what is right is not is easy" kuka Fanna tasa tace "Wallahi zuciyata ba zata ta蓳a Yaudara ta a kansa ba, kuma insha Allah zai na samu farin ciki na da kuma muradin zuciya ta just watch and see" da kallo kawai suke bin ta domin da alama 茩anwar tasu tayi nisa bata jin kira.. A can waje kuwa Barrister ne da mahaifin Fannah mai suna Baa'na, Murmushi Baba Baa'na yayi yace "To Barrister bazan hanaka auren Fannah domin basan kalan nata 茩addarar ba, a wannan karan kuma bazan nemi shawararta ba, domin na gaji da banzar 蓷abi'arta" 茩asa Barrister yayi sa kansa yace "Ayya! Abba kasan yaran yanzu sai addu'a ai mata a hankali", "wake bin yara yanzu? Ba damar da ake basu yasa suke iskancin dasu ka ga dama ba?" Barrister yace "haka ne Abba nagode sosai da fahimtar da kayi har ka yarda ka bani Auren Fannah, zaka iya yin bincike a kaina domin ka samu full information 蓷in da kake bu茩ata a kaina", Murmushi Baba Baa'na yayi yace "Kada ka damu wannan abinda ya zama dole ne, ka je zuwa gobe, in Allah yadda zaka ji mu" Barrister ya shafa kansa yace "Abba zan iya magana da ita?" Kallonsa Baba Baa'na yay yace "No ka je goben sai ka dawo, Autar tawa rigimarta yayi mata yawa" Sallama sukai Barrister ya 蓷auki ku蓷i masu yawa ya bawa Baba Baa'na yace "A'a sam-sam kada ka fara ka bari muga kamun ludayin", "to shikenan Abba na gode da karamci" Sheikh ne kwance saman makaken gadonsa yana juyi tare da rungume pillow, yana 蓷an sakin murmushi, idanunsa ya 蓷aga zuwa Jamus jikin bango Ya kalli zanan Airah da yayi she looks so beautiful, musamman daya zanata tana murmushi, zuwa yanzu 茩aunarta ta kama ratsa dukkan jikinsa, murmushi yayi yana 茩an茩ame pillow shi 蓷aya cikin 茩asa da murya very slowly yace " I only want you, is only you i want to spent my life with" ajjiyar zuciya ya sauke kafin yasa soft hands 蓷insa ya shafi fuskarsa zuwa gemunsa yace "the you know what Aljanata? Don't ever try to leave me, i cant spend my life without you, you make Sheikh Imam hamdan, happy Yeah you make me happy, just like you says, but why is my heart telling me one day you pass away from me?? No i can't leave you, please Airah my Aljana promise you always be by my side, you're mine Airah.." ya 茩arasa maganar yana jan wani wahalallan numfashi tun bayan dawowarsa daga wajan aiki babu wanda yazo ya dubasa bare a ji yana bu茩atar wani abu, he missed his Airah bai san mene yasa gaba 蓷aya yau bata neme sa ba, lumshe idanunsa yayi sbd fitsarin daya cika masa mara, a hankali kuma idanunsa ya fara sauya kala sbd zafin da zuciyarsa ta farayi masa, 茩ofar da aka turo yasa ya ware idanunsa a hankali ya kai kallonsa zuwa ga 茩ofar ha蓷a ido sukai da Mami tana sanye cikin wata Orange 蓷in atamfa 蓷inkin fitted gown, ta 蓷aura head har gaban goshi sai 茩amshi take kayan sun zauna a jikinta dukkan shape 蓷inta sun bai yana, murmushi tai masa Sheikh kam tuni ya janye idanunsa daga Kallonta, "So sorry sweet, Granny bata jin da蓷i ni kuma nai ba茩uwa shiyasa ka ji shiru, na kira Arjun he's on his way", ta 茩arasa maganar tana zama kusa da shi tare 茩are masa kallo can tace "the you need something?" Muryarsa a can ma茩oshinsa yace "Yeah! I do" idanunta ta sauke saman 茩irjinsa da sauri kuma ta lumshe idanunta tace "what?" Kai tsaye yace "I want to ease myself" mi茩ewa tai tana kama hannunsa tace "Ohh sorry my darling" Wheelchair ta 蓷auka zuwa inda yake kafin ta fara 茩o茩arin taimaka masa wajan hawa Wheelchair hannunta ya sauka saman mararsa gaba 蓷aya jikinta ya 蓷auki rawa musamman da taji tudun mararsa, kasa 蓷auke hannunta tayi sai ma 茩ara kwantar dashi da tayi, Sheikh kam ko a jikinsa hanunsa kawai yasa ya zare nata hannun, bayan ya hau Wheelchair ya fara murzata zuwa bathroom sosai ya ke jin fitsari kamar zai fasa mararsa ya fito, Mami ficewa tai daga bedroom 蓷in idanunta na sauya kala, yana shiga daga zaunan ya zare Manhood zuwa cikin toilet kana yay tsarki, ki fa kansa yayi saman sink yana fesar da numfashi zuciyarsa fal da tausayin kansa gefe guda kuma ga rashin Aljanarsa, ji yayi an shafa sumar kansa wata sassanyar ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya 茩ara rufe idanunsa rufe, Murmushi Airah tayi kafin ta murza Wheelchair 蓷in zuwa cikin bedroom, gyara masa komai tayi sannan ta zauna kusa dashi tana danna masa 茩afarsa tace "Kayi ha茩uri kaji, ban 茩arawa nayi 茩o茩arin zuwa gare ka amma na kasa am so sorry Rayuwata" 茩in kallonta yayi sai ma 茩asa daya 茩arayi da kansa yana sauke tagwayen ajjiyar zuciya, le茩a fuskarsa tayi a karo na farko taga hawaye masu zafi suna sauka daga cikin idanunsa zuwa tafin hannunsa, jikinta har rawa yake ta shiga fa蓷in "What..What.. are you cry? Ka yafe min please" kasa magana yayi sai jawota jikinsa da yayi tare da fashewa da kuka. Da yamma Arjun ya shigo gidan fuskarsa babu yabo babu fallasa Granny ce tace "Ya haka kuma? Kamar dai wanda aka cewa Sadiya ta mutu? To Allah dai ya kyauta, ko ita Aliliyan tace bata sonka??" Kallonta kawai yake kafin yace "a'a Granny ba ko 蓷aya daga ciki, hasali ma yau Papa ya je gidansu shida Abba Barrister" ha蓳a Granny ta ri茩e tace "shi Barrister dama yana nan ne? Yace min zai tafiya zuwa Barno sai jibi zai dawo Abuja _( a farkon labari na ambaci Maiduguri wannan duk cikin mafarki ne,amma garin dasu Imam suke shine Abuja)._ Arjun yace "Ni dai na ganshi" tace "to Allah ya kyauta yayi mana maganin abinda ya dame mu, na ji ance gata su Hayya zasu dawo" Arjun na zama yace "haka na. ji Mami ta ce" bata 茩ara magana ba ta cigaba da damawa Sheikh fura wacce ta ji Zuma ga wata dakakkiyar fura da aka zuba akai, kindirmon yay sanyi sosai, ba shi tayi tace "sai ka sakamar min mara nai fitsari" kyak茩yawan murmushinsa ya saki wanda yake 茩ara masa kyau yace "da ri茩e maki nai ko?" Granny tace "Allah dai ya kawo mai maka abinda nake maka", cikin ransa yace "already i have it" "magana kake?" Shiru yayi tare da yin bisimillah ya fara shan furar, da蓷i da kuma gar蓷inta yasa yayi baya ka蓷an yana Lumshe idanunsa, girgiza kai Arjun yay yace "Am Engaged " Sheikh na Murmushi yace "congratulations hankali ya kwanta,what ever, am happy too saboda farin cikin ka is my happiness" da sauri Arjun yace "Ohh really??" bai kulasa ba ya cigaba da shan furarsa, domin yasan maganar da take damun Arjun, mi茩ewa Arjun yace "akwai sabon contract na makaranta zaka zana ana bu茩ata nan da kwana biyu sun bada ku蓷in da komai na zuba ku蓷in cikin account 蓷inka" Idanunsa a lumshe yace "why me? Ka 蓷auka duk kayi hidimar biki" kallon baka da hankali Arjun yayi masa ku蓷i masu shegen yawa zai ce ya 蓷auka "Next two months bikin", "Allah ya nuna mana, babu wata bidi'a da Za'ai kama shirya" daga nan sallama su kai Arjun yabar gidan ya nufi gida Fitowa tayi daga bathroom sanye da kayan bacci komai na jikinta a bayyane, da kallo Barrister dake gefen gadon ya bi ta har ta shige ta nufi gaban dressing mirror ta shiga shafa humura masu 茩amshi sosai, mi茩ewa Barrister yayi tare da 茩arasawa wajan ta yana 茩o茩arin ri茩e tace "Kada ka fara, banga me zaka amfana min ba, banda gayyar siya mutum jiki duk infection ya kashe sa" cikin 蓳acin rai Barrister yace "look ba ihu nace kimin ba domin har yanzu My son Yana parloo shida Granny, just nazo KI ban ha茩茩i na" cikin fuskata tace "na 茩arfi ne ha茩茩in ka zo ka 茩wata" Kallonta yayi yace "kin san zan iya,vamma bazan hakan ba kawai ina baki shawara ki sauke nauyin dake kanki Saudat", "ok ka jira next but now am not in the mood" kallonta yayi yace "kamar ya you are not in the mood Saudat, look how erect i am" Ya nuna Manhood 蓷insa daya mik'e da cikin sleeping dress yace "Saudat wacce irin mata ce ke??", Cikin 蓷aga Murya tace "kai ma wanne irin miji ne?nafa san komai a kanka Barrister kar ka mai dani sakarai" jinjina kai yayi yace "Ok get ready am getting marriage soon", ware kafa蓷a tayi tace "dana fi kowa farin ciki" cikin zafin nama Barrister ya nufi inda take tsaye hana zuwa yasa hannu ya fincike rigar dake jikinta."Ni kikewa wula茩anci akan ina bu茩atar ha茩茩i na dake a kanki? Baki tsoran fushin Mala'iku?" Mami ta kallesa tace "ni fa bawai so ne ba nayi ba kai ne bana sha'awarka kwata bana jin wani feelings a kan ka" , cikin 蓳acin rai yace "ko ki so ko kada kiso wallahi sai na amshi ha茩茩ina yanzun nan" yana fa蓷in hakan ya cilla ta saman gado.... *Topic gareku mata* Rashin sha'awar jima'i na yin tasiri a rayuwar mata da miji Mata sun fi yiwuwar rashin son jima'i ninki biyu idan aka kwatanta su da abokan zamansu maza, in ji wani rahoto kan yadda ake jima'i a Birtaniya. Rahoton ya gano cewa a yayin da mata da miji ke nuna rashin sha'awar yin jima'i a lokacin da suke kara manyanta, ita macen takan ji ba ta sha'awar yin jima'in saboda dadewar da aka yi tare. A takaice, rashin isasshiyar lafiya da shauki tsakanin mata da miji yana yin tasiri wurin sha'awarsu ta yin jima'i. *ABUBUWAN DA SUKE KAWO SAB'ANI WURIN JIMA'I TSAKANIN MATA DA MIJI* mazaje su ne kawai suke yin jima'i domin jin dadi amma abin ba haka yake ba, a wurin mata ba wai ana nufin cewa mata ba sa jin dadi wurin jima'i bane. Abin da ake nufi, shine ita mace bayan ta ji dadin jima'i akwai kuma abin da zai iya biyo baya wato shi ne daukar ciki da wahalahlunsa, saboda haka, kafin namiji ya iya bu蓷e kafofin sha'awar mace sai ya sami karbuwa a zuciyarta tukunna, rashin yin la'akari da wannan shi ke kawo rashin cin nasarar mijin wurin jawo hankalin matarsa, kafin miji wurin jawo hankalin matarsa, kafin miji ya fara kokarin ta da sha'awar mace, ya kamata ya fara kokarin samun shiga zuciyarta tukunna ta hanyar yin amfani da maganaganu na soyayya masu sa zuciya nutsuwa. bayan wannan akwai wasu abubuwan da su ke kawo sab'ani wurin jima'i, tsakanin mata da miji wadannan kuwa su ne: Remain 1 page馃 Share do Allah Fisabilillahi 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *SIRRIN MU* *BY* _鉁嶐煆� NIMCYLUV_ Dan Allah kuyi SUBSCRIBE na youtube channel 蓷ina mai suna *Nimcyluv T.V* https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA Last 馃啌P EPISODE 1锔忊儯9锔忊儯-2锔忊儯0锔忊儯 "Ni ne mijin ba ke ba,so ina da right 蓷in da zan kar蓳i hak茩i na a duk sanda naga dama,and you know what? Wlh kinyi ka蓷an kice za kiyiwa Hamdan Balarabe fariya da jikinki, lemme repeat myself aure zan 茩ara zan aure sabuwar harka mai jini a jika wacce ta fiki komai, zan auri farin cikin rai na zan zauna da macen da zuciyar Barrister Hamdan Balarabe ta aminta da ita, abun farin cikin kuma Kanuri ce inda zaki tabbatar tai maki zarrah, ta fiki komai ko zama kayi inda take sai ka tafi da dad蓷an 茩amshin ta, zan nuna maki bani da kirki tunda haka kike bu茩ata daga gareni,ina 蓷aga maki 茩afa nai maki zuro na sanya maki idanuwa na amma ke baki gani zuro ko??? Weldon Saudat..." Ya 茩are mgnar yana cilli da ita saman gado tare da pouting 蓷inta da yatsarsa ya ce "Badai akan ha茩茩i na kike wannan shirmen ba? To kije ba'a so akai kasuwa,kuma na gaya maki muna nan dake za kizo inda Barrister Hamdan Balarabe yake a lokacin zan nuna maki true color 蓷ina" Yana fa蓷in hakan ya fice daga cikin 蓷akin yana dafe kansa tare da fesar da iska, mi茩ewa Mami tayi tana wani kalan murmushi mai nuni da dani kake zan can, hannunta gaba 蓷aya ta tura saman waist 蓷inta ta shiga girgiza wa wai kamar ita za'a ce wata mace ta fita komai? Lallai Barrister zai sha Mamaki, wacce kalar lukutar masifa yake son jawowa kansa? Murmushi tai tana shafa tsayayyun brest 蓷in ta Mami macece 拼ar gayun gaske bata yarda da raini da wula茩anci ba, tana daji da kanta irin matan nanne da kallo mutum bai ishesu ba, ga kallon raini daya zama 蓷abi'arta tana son ado da gayu sam bata yarda da 茩azanta ba tana jin kanta kamar 拼ar shekara sha biyar, kallon kanta tayi ta cikin mirror cikin sexcy voice ta ce "Weldon da sweetheart kayi aiki mai kyau,zan baka mamaki tabbas zaka gane ni ba irin matan da kake tunani bace,ina matar ba shike nuni daka isa dani ba, zan maka illa a zuciya Yes! Iove you so much darling but ba na da feelings a kanka since i was have my on children, ban san mene yasa ba amma dole zan nemawa kai na mafita kamar yadda kaima ka za蓳i yin aure, let's see my time talk us everything tana fa蓷in hakan ta 蓷auki wayarta tare da kunna data ta hau network, best group 蓷inta ta shiga wanda take samu zafaffan littafai masu shegen da蓷i, ganin writer 蓷in MOON tai mgn a grp yasa Mami fa蓷in "Hi my best writer" cikin few minutes Marubuciya Nimcyluv ta bata feedback,har mamakin writer 蓷in take sam bata da jin kai na sauran writers 蓷in Musamman yadda take zama cikin members 蓷inta suna hira. "Mrs Hamdan how are you?" Nimcyluv tai bata reply da haka, Mami na Murmushi tace "Allhamdulillah,ya hqr da jama'a? Naga kinyi mgn a grp akan sabon littafinki wanda zaki cikin dabuwar shekara how much? I want to pay the money" Wata marubuciya ce mai suna Real Smasher ta ce "A'a kaga manyan tun kafin time weldone 拼an ajin tubarkallah!" Dry sosai Mami tayi domin tana son taga tafi kowa, jin shiru yay yawa yasa "Anty Nimcyluv am waiting wlh idan ina karanta books 蓷inki ji nake kamar realty abin ke faruwa can You imagine halin dana shiga da akace Deen ya mutu,Wow! ga littafin UNCLE NE ba'a magana thank you so much my best writer" Nimcyluv ce ta fara typing cikin 茩aramin lokacin tai reply da "Oh! Yeah that's what i want, Ina magana akan book 蓷in WASIYYA ne but ba yanzu zai fita ba" Da sauri Mami ta ce "Anytime your welcome dear, ai ba jira cos i like your story and you too nasan akwai lukutar masifa a book 蓷in WASIYYA" daga nan sukai sallama Mami tai mata transfer na 50k tana 茩ara mata gdy... washe gari da safe misalin 10:30 mutan gidan suna zaune saman daining suna breakfast kasancewar weekend ne, Sheikh na zaune da wani tissue 蓷in yadi fari 茩al sai she茩i yake ya sanya hula jar dara mai gashi-gashi tai bala'in yi masa kyau, baka jin komai sai 茩arar spoon,fork,and knives gabansa chips and chicken ne sai 茩amshi suke, ga Arish with cup of coffee sai tiriri yake, Lumshe idanunsa yay yana jin zuciyarsa na masa zafi tunda yazo wajan ya gaidasu an garara samun wanda zaice Sheikh yaka kwana ko yaya jikinka? Bai samu wannan damar ba, tagwayen ajjiyar zuciya ya shiga saukewa tare da fesar da iska daga cikin bakinsa, he missed his Airah a lot "the you like the girl?" Shiru Sheikh domin bai ma san me ake cewa ba bare yasan cewa dashi ake,Mami ta ajjiye cup 蓷in hannunta tare da kallon Sheikh ganin yadda ya lumshe idanunsa yana jan 茩wantaccen beared 蓷insa yasa ta 蓷an ja idanunta itama ta lumshe kamar mai shirin yin bacci Barrister yace "My son" ya fa蓷a buga daining wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke yana 蓷an zare fararan idanunsa masu 蓷aukan ido kallon Mahaifin nasa yay ba tare da yace komai ba,ganin haka yasa Barrister fa蓷in "You look so worry Son meke damunka?,what exactly making you sad?" Gently ya 蓷ago kansa yana 茩ara fuskar mahaifinsa juyawa yay suka ha蓷a ido da Mami tattausan Murmushi ta sauke masa, numfasawa yay yace "Me kace Abba?" Barrister ya goge bakinsa yace "Ina magana akan Nana wacce na keso na ha蓷aka Aure da ita" 蓳ata fuska Sheikh yay tare da danna abun jikin Wheelchair a hankali ta fara tafiya mmki sosai ya bai yana fuskar Barrister ganin duk son Sheikh da coffee ko ka蓷an bai sha ba, bare kuma yaci sauran abinci Parlour Sheikh ya koma da zama har wajan daya ajjiye kayan art 蓷insa cikin nutsuwa ya 蓷auki blue 蓷in color ya fara yiwa zanan coloring. Mi茩ewa Barrister yay shima yabi bayan 蓷an nada sbd yau yaga da sarauta ya tashi Mami dai murmushi kawai take saki ita ka蓷ai tasan abinda take shiryawa, zama Barrister yay a gefen Sheikh kafin yace "Wow who is she?? Zanan yay kyau" wani killer smile Sheikh ya saki sbd yabon Airah 蓷insa da akai, idanunsa a kanta yace "i have no idea why nake zanata,but she's very special to me Abba" Barrister photon Airah kawai yabi da ido kafin yaja numfashi yace "Ok let's talk dear za'a kai ku蓷in gaisuwar iyaye, sannan zaka shirya kai da Arjun kuje wajan yarinyar kafin nan Fareeq ya dawo sai kuje gaba 蓷aya" slowly ya janye idanunsa a kan Airah kana ya 蓷ura a kan fuskar Barrister ya ce "Why dole sai ni za tasu? Abba kuda koka haifan ma baku da cikakken lokaci na bare wacce kuke shirin 茩a茩abamin? Ban san da蓷in iyaye ko da蓷in shira dasu ba, kullum sai dai naga Arjun da Ummi suna Shira tana masa fa蓷a idan yay ba dai-dai ba,sannan ta jashi jikinta ta rungome, meyasa ni ban samu wannan damar a wajanku ba?ko dan kasancewata nakashasshe Abba, idan aiki yake saka haka Abba dan Allah ka hqr da wannan aikin ina da ku蓷in da masu isa mu cinyesu komai yawan mu,ina bu茩atar iyaye domin sune jigo a rayuwar ko wanne yaro,ban san tayaya zan gane idan nai abu kuskure ba ne,Granny kawai ke 茩o茩arin fahimtar dani, Granny a kullum shakarunta shigewa suke kenan wata rana zan iya rasa ta,i need your love and care ka bani lokacinka nai Shira dakai kaji damuwata ka rungume ni jikinka koda sau 蓷aya ne" ya fa蓷a idanunsa na cika da ruwan hawaye,Mami ce ta mi茩e tare da 茩arasawa inda yake ta zauna bata jira komai ba tasa hannu ta jawosa jikinta ajjiyar zuciya ya sauke yace "Mami..." Sai kuma hawaye 茩ara rungomesa tayi tace "it's okay sweet,ya isa kaga condition naka bayan halin da kake ciki ga lalurarka kayi shiru haka,i promise ban 茩ara barinka indai aiki ne zan ajjiye nawa" da sauri ya 蓷aga kai ya kalleta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Really?" Tana wani 茩ayataccen murmushi tace "sure.." Lumshe idanunsa yay tare da zare jikinsa ya kwanta jikin kujerar kamar yadda Sheikh yake kallon zanan haka Barrister yake kallon zanan. "Look son kasan bazan maka abinda zai cutar da kai ba,hasali ma inayi ne domin ganinka cikin farin ciki kamar kowa,ina son dawo maka da farin cikin daka rasa ka aminci ka auri Nana,dani dakai zamu 茩ara hutawa manyan contract zasu 茩ara shigo mana ba tare da wani shamaki ba,kuma yarinyar nan ita tace tana sonka kaga babu maganar cutar dakai sai dai ta sanya ka farin ciki ma" shiru Sheikh yaywa Abban nasa ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa a hankali kuma ya saki Murmushi tare da shafa fuskarsa ya 蓷aga gira guda 蓷aya,gaba 蓷aya Barrister da Mami suka saki baki suna kallonsa Musamman dasu kaga ashe duk abinda yake mage yakewa, mi茩ewa tsaye Barrister yay sbd a yau ya keson zuwa Barno ya dawo, idanunsa akan Sheikh yace "Am going nan da 1week Baffanka zasuje ai mgnar aurenka da Nana,yadda nai al'茩awari dole na cika ba zaka sa na zama mutumin banza ba" Granny ce ta shigo parlour'n tana fa蓷in "A'a ya haka? Kamar dai dole? Me kake masa na rayuwa da zaka ishi yaro da mgnar aure? Tunda yace baya bu茩ata basai a rabo dashi ba fisabilillahi,kaifa barista ga da蓷e da zama sallamamme banda haka ina ruwanka da takura yaro akan wata Nana,Nano nace Nano bazai aureta ba,ban dama zamani yaushe na ta蓳a jin mace tace tana son Namiji banda lukutar masifa da rashin kunya da tai yawa a wannan zamanin,to wlh kul kadama ka fara bana son shirman banza". Mami dake zaune ta ka蓷a 茩afa tace "Ah to 茩ilan tunda kece zaiji maganarki,amma ni na gaya masa ya rabu da sweet ya茩i shiyasa nai shiru". Granny ta ce "idan ta 茩amarka ka haifesa kana da iko dashi to Allahamdulillah kaima ba daga sama ka fa蓷o ba ninai ciwon ma茩udarka kwanana goma a asibiti kamar bazan rai ba,ledar jinin nan haka na shanye goma sha biyar kamar dai mayya,kai nasha ba茩ar wahala kaga ni nake da ikon yi maka dole bakai ba". Barrister kallon Granny kawai yake kafin ya ce "Amma Mama haka za'a bar sa fisabilillahi? Kina Arjun an gama komai na bikinsa" cikin kumfar baki ta ce "Maye kuma Ranjun? Nace uban waye Ranjun? To maza 蓳ace daga gaba kafin na baka mamaki". Ransa babu da蓷i ya fice daga cikin gidan gaba 蓷aya zuwa airport. Mi茩ewa Mami tayi ta nufi kitchen tsaye ta samu mai aikinsu Asma'u tace "Asma'u kiyi mana tuwan shinkafa da miyar wake With cow meat" Asma'u ta rusuna ta ce "an gama Hajiya" tasu zama a parlour'n amma ganin Granny yasa kawai ta shige flat 蓷inta. Gyara zama Sheikh yay yana 茩ara sakin lallausan murmushi a hankali magen dake gabansa tai girgiza ta zama kamar Granny, kusa dashi ta zauna jikinta a sanyaye ta kalli Sheikh tace "me yasa ka茩i amincewa da maganar Abba?" Ka fa蓷a ya 蓷aga sai kuma ya 蓷an ha蓷e rai yace "sbd ke" hanunsa ta ri茩e cikin nata da sauri ya ri茩e hannunta sbd zafin da yaji ya shiga kallonta yana son ya tambayeta bata da lfy ne ko me?? Amma ya kasa 茩asa Airah tai da murya tace "so the you love me right?" Idanunsa a lumshe ya shiga tauna lips 蓷insa wanda ya zame masa jiki can kuma yace "Yes! I do Honeybee" Murmushi tai masa tace "don't ever betray me Rayuwata,ina shan wahala a kanka but you can understand, kada kaso wata bayan ni zuciyata da kuma Ruhina ba zasu ta蓳a yafe maka ba idan har ka ci amanata ina son ka da yawa" Lumshe idanunsa yay sbd da蓷i da farin cikin da yaji yana ratsa dukkan jikinsa, kasa magana yay sai hanunsa daya sanya ya jawota zuwa jikinsa, rungome juna sukai kowa ya shiga sauke numfashi, Airah kam tunanin mgnar da Tijama tai mata take tabbas tana bu茩atar 茩arin haske akai,tana son tasan 苼oyayyan Sirrin da Tijama take 蓳oyewa... Granny ce ta fito daga cikin kitchen hannunta ri茩e da mug na fresh milk saurin sakin mug 蓷in tayi jikinta ya hau rawa, kallon kanta tayi sannan ta kalli wacce take jikin Sheikh wacce ya rungome kamar zai mai data jikinsa,tabbas mai kama da ita ce babu ko bambancin hatta kayan dake jikinta shine jikin Airah wacce tai siffar Granny tsa蓳ar tsoran daya shigeta bata son lokacin data sanya 茩ara ba,firgigit Sheikh ya dawo daga cikin hayyacinta Airah kam tuni tayi girgiza ta koma siffar Arjun sanye da milk 蓷in shadda, Mami da sauri ta fito tana fa蓷in "Mama lfy?" Juya idanu Granny ta fara kafin ta sauke idanunta akan Arjun tace "Fisabilillahi Ranjun ba kaga wata mai kama dani a jikin Imamu ba?" Juya idanu Airah wacce sukewa kallon Arjun tace "kawai dai kice mutananki sun kawo maki ziyara,amma wa za'a gani mai kama dake wanda ya huce ke 蓷in" zare gefen zaninta tayi ta shiga matsar hawaye tace "Amma wlh mutum nagani sak mai kama dani,babu abinda ya raba" Mami danne dryar ta tayi tace "Ikon Allah,tsorata kawai kikai" Face majina Granny tayi tace "Amma fisabilillahi kuma wacece basai ta tsaya ba inji yadda akai muke kama,koba gsky ba" Sheikh dake sakin murmushi shi 蓷aya idanunsa akan Arjun ko kace Airah yace "茦ilan kuma tana jinki ai,kinga cikin dare sai tazo ko gaisa" da sauri Granny tai flat 蓷inta har tana tuntu蓳e.Mami ciki ta koma tana jirin zuwa 茩awarta Fariha, Mami na barin wajan Airah ta mi茩e tsaye jiki kuma a sanyaye bata jira abinda Sheikh zai ce ba kama Wheelchair 蓷in har cikin falt 蓷in Sheikh, a gyara yake komai tsaf sai 茩amshi yake ga 茩arar a.c daya ha蓷u dana airfreshner mai 茩amshin strawberry, a saman wata lafiyayyiyar kujera dake jikin gadon ta ajjiye Wheelchair shi kuma ya zame daga saman wheelchair zuwa kan kujera,ganin zata juya yay saurin ri茩e hannunta idanunta ta runtse kafin tace "zan duba abu" sakin ta yay kana ya koma ya kwanta da sauri Airah ta shige toilet tana shiga ta nufi wajan Sink ta shiga yin Aman jini duk ta fita a hayyacinta, baki ta wake kana ta kalli cikin madubin sai kawai ta fashe da kuka ta shiga fa蓷in "Am sorry Sheikh Imam hamdan Balarabe, i can't life without you amma dole zan barka, nasu 茩arasa rayuwata dakai amma bazan iya ba, nasu baka kariyar da nake fa蓷a maka a koda yaushe cewa zan baka amma bazan iya ba,ko bana nan tabbas zanyi fa蓷a da dukkan wanda yace zai cutar da rayuwarka, zan tabbatar baka zauna da wata macen ba sai ni zakai ta rayuwa kai 蓷aya ba tare da kasan da蓷in mace ba bare ka fara son mace,zan dauwamar dakai da soyayya ta, tabbas hakan shine kawai mafitar daya rage min" tana fa蓷in hakan ta fice daga cikin bathroom 蓷in,samunsa tayi tuni yay bacci rungume da pillow,maganar Tijama ta fa蓷u mata da take cewa; "Ki tabbatar kin shiga jikinsa na kwana biyu,ki bashi farin ciki, ki fara sabar masa da jikinki tun kafin wani kuskure ya faru ki lalata mana aikin mu"cikin baccinsa yaji kamar ana ri茩e masa Manhoon 蓷insa 茩ara ware 茩afarsa yay ya 蓷an saki wani sound ka蓷an, lokacin da Airah ta 蓷ora bakinta a kan Sheikh 蓷insa yay saurin 茩an茩ame pillow jikinsa, da sauri ya fara sauke ajjiyar zuciya kansa ya fara sara masa wata zufa ta fara wanke masa jiki duk da sanyin A.c dake 蓷akin, Arjun dake tsaye saman kansa ya har蓷e hannayensa yana kallon ikon Allah, yana zuwa gidan Granny tace masa "sannu Ranjun kai dai Allah yay maka albarka,yanzu ka tafi amma harka dawo" da kallon mmki ya kalli Granny sbd yasan rabonsa da gidan tun jiya "Ni kuma Granny?" Ta washe baki tace "kaji 蓷an nema to uban waye Ranjun idan ba kai ba?" Idanunsa ya 蓷auke zuciyarsa cike da tunani kana yace "Ina Buddy?" "Yana ciki kaga har lokacin Zhur yayi" bai 茩ara mgn ba ya shige flat 蓷in Sheikh shine fa tun daga bakin 茩ofa ya fara jiyo sounds 蓷in Sheikh yana sakin wani irin nishi, tsaki Arjun sbd labarin Sheikh ya fara bashi tsoro hanunsa yasa ya fara bubbuga jikin kujerar a hankali Sheikh ya taune bakinsa tare bu蓷e nauyayyun idanunsa da sukai masa nauyi, jajayen idanunsa ya sanya a cikin idon Arjun, gaban Arjun ne ya fa蓷i domin this is the first time on his life da yaga idanunsa Sheikh a haka, Sheikh kam janye idanunsa yay tare da ha蓷e cinyoyinsa daya kejin kamar danshi a jikinsa bai yarda Arjun yaga komai ba, Allah ya taimakesa Wheelchair na kusa dashi ya taimaka da 茩yar yaja jikinsa zuwa kan kujerar, hanunsa dafe da forehead 蓷insa wanda ya kejin kamar zai rabe gida biyu sbd azabar ciwon da yake masa, tsaye Arjun yay ya kasa koda mutsi Sheikh na shiga bathroom Arjun yaje wajan wadrp ya 蓷auko masa wata tsadaddiyar shadda 拼ar gske ruwan 茩wai anyi masa 蓷inkin half body hatta hannun rigar half ne,kana ya 蓷auko masa wata milk 蓷in hula tangaran sai milk 蓷in takalmi Kubta mai 茩yau, sai agogon warist company Gucci, kana farin glass 蓷insa mai 茩yau ya ajjiye masa parfumes 蓷insa duk gefe guda, Sheikh tsayawa yay yana kallon ikon Allah kamar a mafarki haka yake ganin abun abinda bai ta蓳a gani ba wai Sheikh 蓷insa ce take halbawa harda dripping take, sai kuma tunanin Airah ya fa蓷o masa lallausan murmushi ya saki kana ya saukarwa kansa shower, ba'a 蓷auki lokaci ba, ya gama wanka tare da 蓷ura towel ya 蓷an bugga bathroom 蓷in, Arjun ne ya shigo kana ya fito dashi. Duk abinda yake bai yarda ya kalli Arjun ba kuma fuskarsa a ha蓷e a haka ya gama shiryawa yay masifar kyau kamar dai wani ango, sai zabga 茩amshi yake sosai Sheikh yake babba mai girman gaske domin iya 茩afa蓷arsa ka蓷ai abar kallo ce, daga nan masjid suka nufa domin yin sallar zhur then su huce gidan Redio....Mami ce zaune da 茩awarta Fariha ajjiye cup 蓷in hannunta tayi tace "baki da kirki Saudat basan rashin imanin ki ya kai haka ba wlh" dry Mami tayi tace "baki da hankali solution nake nemawa kai na,kuma i alrdy make my decision babu wanda zai sauyan tunani" Fariha tace "nidai damuwata yadda Abban Taufiq yake share ni yake banza da lamari ne, i believe him baya kula wata 拼ar mace bare zuciyata ta zarge sa akan mata yake mu'amala dasu har yake min wannan wula茩ancin, kullum naje masa da bu茩ata ta nunawa yake bashi da lokaci na, na fara gazawa wlh i can't handle it" Ta蓳e baki Mami tayi tace bazan san mene zance maki ba, amma zan baki number writer 蓷in The new emir sai ki gaya mata damuwarki 茩ilan zaki samu mafita, da sauri Fariha ta amshi number, network ta hau tare da yiwa NIMCY mgn tai mata bayanin yadda mijinta yake banza da ita koda takai masa kanta, babu jimawa Nimcy tai mata reply da; _Matsalolin suna da yawa Malama Fariha, bansan tayaya matsalarki da mijinki ya fara ba,zan baki wasu baya nai saiki duba yanzu i don't have much time to talk about this,but we'll talk my tomorrow morning in sha Allah,Allah ya dai-dai ta tsakani_ Murmushi Fariha tayi tare da reply da heart emojin kana tace _"Thank you so much Anty Nimcyluv Allah ya 茩ara fikiri馃槏"_ Nimcy: _Thnks lemme send it to you_ Babu da蓷e wa ta fara rubutu kamar haka: Dukkan mace matar aure ko budurwa data samu kanta a yanayi na rashin sha awar namiji to gaskiya ta hadu da kalubale a bangaren zaman aure Zata fuskanci rashin kulawa a wajen mijinta musamman idan ya fahimci batajin dadin saduwa dashi ballantana ace tanada kishiya shiyasa mata masu dabara basa nunawa namiji suna cikin wannan halin kokarinsu su gamsar dashi da abinda yakeso Hakika wasu matan tun suna yan mata suke kashe kansu da shan wasu magunguna marasa inganci da sunan ya rage musu sha awa wasu har jar kanwa suke jikawa da lemon tsami sunasha don ya rage musu sha awarsu kuma wannan duk kuskurene idan har bazaki iya azumiba to ki ajiye burin rayuwa kiyi aure domin ita Sha awa ajikin mace ko namiji ba cuta bace amma rashinta kuma cutace bazaki gane hakanba saita faru dake koda yake namiji be cika damuwa don bashida sha awar maceba amma kuma matarsa zata rasa kulawa To idan akace rashin sha awa ga mace ko rashin jin dadin jima i to ya hada abubuwa da yawa amma masana sirrin jima i suna takkaita bayanin gida uku kamar haka. (1) akwai wacce tana sha awar namiji hasalima ko zancen jima i tayi da namiji koda a wayane ko a chat zataji jikinta ya jike alamun sha awa zata bayyana a fuskarta zataji sha war namiji ya sadu da ita amma da zaran na miji ya saka jikinsa a nata saita rasa ina dadin yake ita wannan tana bukatar kyakyawar kulawar soyayya a wajen mijinta ya kamata mijinki yasan hanyoyin Wato sarrafa mace da sanin wurarenda mace takeso namiji ya taba ajikinta musamman lokacin jima i kuma soyayya itama tanada muhimmanci awannan lokacin wato tana saka mace jindadin jima'i. (2) sannan akwai wacce ita kuma kwata kwata bata sha awa ita ko za ayi wata daya ko biyu ba a tabataba batada matsala idan kin samu kanki acikin wannan halin akwai tambaya akanki kina mafarkin namiji? kinada jinnu ma ana suna tashi? idan duk babu daya to kici gaba da shan maganin karin sha awa amma wanda zaki hada da kanki wannan duk muna bayaninsu a grp to idan kuma kina mafarki ko kinada jinnu suma suna daukewa mace sha awa ta zahiri saboda surin茩a saduwa da ita amafarki sannan zasu iya barin mijinki ya rinka jin dadinki idan sunga dama shima su hanashi saiya rin茩a jinki salam kamar ba maceba ko kuma su hanaki ni ima lokacin saduwa saiki bushe sai anyi da karfi ta shiga gaskkiya wannan matsalace kuma wani lokacin sihiri akeyiwa mace hakan take faruwa kiyi kokari ayi miki ru茩iyya wacce ta dace da sunna kema kici gaba da addu a kuma kina kwaciya da alwaa idan zaki kwanta ki karanta wasu ayoyi daga cikin qur ani sannan kina share shimfida kafin kwanciya kuma keda mai gida ku rinka addu a kafin ku fara jima i insha Allahu zakiyi mamaki (3) haka kuma akwai mace wacce tana sha awar namiji amma ta fiso ya saka mata yatsa a jikinta tafi jindadi idan ya saka mata jikinsa sai taji da蓷in ya ragu kuma irinsu zaka samesu da bushewar jiki to irin wannan itamma tana bu茩atar kulawa ta musamman daga wajen mijinta sannan kada kiyi. wasa da gyaran jiki da kuma tsaftar HQ to amma inaso ki gane shifa jin dadin jima i ya danganta dagake wato ina nufin yaya sha awarki take yawan sha awarki shine yawan jin da蓷inki yana iya kasancewa haka Allah ya haliccceki dama sha awarki gajeriyace ba iirin ta sauran mata ba sai kiji 茩awarki tana baki labari jin da蓷in da takeyi a wajen jima i to zai iya kasancewa dama ta fiki sha awa ko kuma tafiki samun kulawa a wajen mijinta kinga kada kice dole sai kinji dadi irin nata Malama Fariha na barki lfy" Shiru Fariha tayi ta fara tunanin maganar NIMCY, kafin ta sauke ajjiyar zuciya ta kalli Mami tace "yanzu mene plan 蓷inkin? Barrister dai Aure zaiyi babu fashi" dry Mami tayi sosai tana ka蓷a 茩afa tace "Tabbas naji zafin abun kuma ina kishi da dukkan wacce zai aure,amma ba zai tafi a banza ba sai nai masa tabo kamar yadda yay min zan nuna masa mata guba ne" da mmki Fariha tace "what will you going to do" mi茩ewa tsaye Mami tayi tana ka蓷a jikinta kafin ta ri茩e waist 蓷inta tace "茒an sa Imam shi nake so ya muri jikina ya muri abinda Ubansa ya kasa murewa, Zan maida Imam mijina Wannan zai zama Sirrin mu nida shi tabbas sai Imam ya kusanci matar Ubansa.... *END OF MY FREE PAGES HABIBATIES, TAMABAYAR A NAN A JIKIN WA SIRRIN YAKE??? GA MAMI,GA ALJANA AIRAH,GA KUMA FANNA AMAYAR BARRISTER?? ME ZAI FARO GABA? MAMI ZATA SAMU DAMAR SAMUN CIKAR BURINTA KO YAYA?? WANENE WANDA FANNA TAKE SO?? ME YASA AIRAH TA KASANCE A JIKIN SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE??? WANNE SIRRIN TIJAMA TAKE 苼OYEWA AIRAH???......* *HABIBATIES TAFIYA CE MAI TSAYIN GASKE KADA KI BARI SAI AN SATO AN BAKI ZAKI KARANTA KI ZAMA MACE MAI AJI WACCE TA HUCE KAYAN SATA,BANA ALLAH YA ISA A BOOK 茒INA BUT DUK WANDA YA KARANTA FREE YASAN INA DA HA茦茦I A KANSA HAKA NE KO??? CIKIN FARASHI MAI SAU茦I ZAKI KARANTA LITTAFIN NGD SOSAI DA SOYAYYARKU DOMIN DAKU NAKE TA茦AMA MASOYA NA,NASAN KUNA SON DUKKAN ABINDA NA BAKU DAN HAKA KO NUNA MIN 茦AUNA A WANNAN KARAN KU SIYI LITTAFI NA, AKAN FARASHI ME SAU茦I.* BOOK 1&2 AMOUNT #500 ACCOUNT NO: 0116886423 ACCT NAME: SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 Ga NIGER SAI SUYIWA WANNAN NUMBER MGN 84506476 Love and romantic story ba'a fara komai ba馃拑馃徑馃馃徑 SARAUTA 馃憫 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: &&&&&&&&&&& 2锔忊儯1锔忊儯-2锔忊儯2锔忊儯 "He made a very big mistake,wlh wlh billahi sai na sa masa dafin da zai gwamma ce bai aikata haka gareni ba,Ina da tabbacin bai san cewa nasan komai game dashi ba, shiyasa yake abinda yaga dama idan naso lokaci 蓷aya zan iya wargatsa duk rayuwarsu but bana da ra'ayin hakan, Imam he's mine, he always be my side" Kallonta kawai Fariha tayi domin ta riga tasan wacece Saudat dukkan abinda tace zatai babu wanda ya isa ya hanata,idan harta sama ranta son abu babu shakka bata hqr dashi sai ta cimma bu茩atar ta, bare ta da蓷e da sanin cewa Saudat na 茩aunar 蓷an nata "Tayaya zaki iya mu'amala da Uba da kuma 茒a?". zama Mami tayi tare da 蓷aukan yan kakkiyar Apple 蓷in dake saman plate tace "kai! kema dai ban san cewa da茩i茩iyar 茩wa茩walwa ce take ba sai yau,sam bakya jaa kamar bai brain 蓷in kifi,kinfa san wacece Saudat kin san abinda zan iya da wanda bazan iya ba right? to ki daina mmki domin ka蓷an daga cikin aikina kenan". jinjina kai Fariha tayi tace "Ba dai haka akaso ba wai 茩anin miji yafi miji kyau" Mami tace "A nan kuma 茒an miji ne yafi miji kyau da kuma tsari ina son Imam so mai yawa bana iya control kai na idan ina kusa dashi,dat why ban fiya zama inda yake ba,amma abu guda keban mmki da Sheikh". idanun Fariha a kan wayarta tana 茩ara duba bayanan da NIMCY ta tura mata tace "what?" Mami tai shiru kana kuma taja numfashi tace "kamar baya da lfy, za kiga sometimes nakan rungome sa da gayya amma baya nuna wani feelings a kaina" wata muguwar dry Fariha tayi tace "Ayi dai mugani idan tosa zata hura wuta". tsaki Mami taja domin taga sam Fariha bata 蓷auki abin da muhimmanci ba, mi茩ewa Fariha tai tace. "i think am going now, Abban Taufiq ya kusa dawowa" Mami na ta蓳e baki tace "iska dai na wahalar da kayan 茩ara,kiyi ta rawar jiki akan mutumin da bai damu da damuwarki ba". Murmushi Fariha tayi tace "To Mrs Hamdan zance? ko Mrs Imam zance ne? zan tafi sai mun ha蓷u wajan aiki" fari Mami tai tace "duk wanda kika kirani dashi is okey to me" daga nan sukai sallama da juna Fariha ta koma gidanta.. Numfashi ya kuma saukewa a karo na wajan uku kenan, Arjun dake driving kamar zai tashi sama ya juya ya kalli Sheikh yace "Buddy akwai abinda ke damunka,ban san mene matsayina da ba saka iya sharing all your feelings with me ba, ina da tabbacin bazan ta蓳a cutar dakai ba" tattausan Murmushi ya saki tare dayin baya ya 茩ara shigewa jikin kujerar motar, slowly yaja fararen idanunsa mai 蓷auke da blue eye balls ba tare kuma da yace wa Arjun komai ba yaja ba kinsa yay Shiru, ha蓷e fuska Arjun yay tare da dukan staring motar yace "Damn it, you're mad Arjun" idanunsa ya bu蓷e ya saukesu saman fuskar Arjun kana yasa hanunsa zuwa saman innocent face 蓷insa ya shafi sajensa,cikin 茩asa da murya kamar mai ra蓷a yace " Arjun the know what? Lot's of folks confuse bad management with destiny. Destiny is no matter of chance, it's a matter of choices, it's not a thing to be waiting for, it's a thing to be achieved. Our destiny changes with our thought, we shall become what we wish to become, do what we wish to do when our habitual thought corresponds with our desire. Be someone recognized for havinga beautiful heart so when you leave that memory of you lingers, Arjun soon or later you know everything da nake hading nasa, ka 蓷auka abunda nake 蓳oye maka wata sabuwar 茩addarar Sheikh Imam hamdan Balarabe ne, i knew everything will be ok!" Ya 茩arasa mgnar yana taune le蓳ansa tare sauke ajjiyar zuciya mai 蓷an 茩arfi, tunda ya fara mgn Arjun yake kallonsa wani murmushin takaici Arjun yay baice komai ba ya karya kan motar zuwa wani titin daban,kamar yadda Arjun bai mgn ba haka shima Sheikh bai mgn ba sai ma lumshe idanunsa yay a hankali ya fara Mutsa bakinsa ya shiga rera karatun Alkur'ani. Tunda suka shiga cikin Asibitin har suka zauna gaban likitan Sheikh bai 蓷ago kansa ba, Ba茩in ciki da takaicin abinda Arjun yay masa ya hanashi 茩wa茩茩waran mutsi, idanunsa sun ka蓷a sunyi jaaa sbd damuwa, Dr 蓷in ne yace "kun zauna a gabana babu wanda yay mgn" idanu Arjun ya 蓷aga yasan da Dr yasan waye Sheikh 蓷in da tuni ya nuna masa girmamawa,amma Sheikh bai damu sam daga ganshi ba,hasali ko hotonsa ya haramtawa media sawa, duk wanda ya san Sheikh sai dai ya sanshi ta zazza茩ar muryarsa, bayan ya gama wannan tunanin yace "Dr kai masa medical check-up" kallon Sheikh Dr yay yaga kansa a 茩asa mutum fari lafiyayye mai jiki ga kwarjini shi za'a ce za'ai wa medical check-up, koda yake daman masu ku蓷in nan haka suke babu dama suji wani ciwo sai su tafi ganin likita,shi dai ko ka蓷an bai ga alamun ciwo ga mutumin da ake mgn ba, gyara zaman glass 蓷in sa yay yace "meke damunsa da Za'ai masa medical check-up?" Arjun kai tsaye yace "kawai muna bu茩atar hakan,sbd rashin cikakkiyar lfy da rashin guzari da kwana biyu baya dasu" jinjina kai Dr yay yace "wannan bashi yake nuna bashi da lfy ba" kallon Dr Arjun yay yace "za kayi ne ko muje wani wajan?" Murmushi Dr yay yace "No! Zanyi as your wish" mi茩ewa Dr yay tare da danna wata belet cikin 茩aramin lokaci wasu likitocin guda biyu suka shigo, shima Arjun ya mi茩e yace "bari na kaisa room 蓷in" kafin Arjun yakai hanunsa Sheikh yay saurin fa蓷in "don't touch me Arjun Maleek Alhassan" gaban Arjun ne ya fa蓷i domin indai Sheikh ya kirasa da full name 蓷insa yasan ba 茩aramin bacin rai ya shiga ba, da sauri Arjun yace "why? Idan zaka iya jure ganin kanka a haka mu ba zamu iya ba,ya kamata kasan me kake kai ba yaro ba ne"shiru Sheikh yay sai huci kawai da yake fesarwa idanunsa ya jaa sosai duk jijiyoyin kansa sun fito saman goshinsa kamar zasu tsaga fatar jikinsa su fito,hannu Arjun ya 茩ara kaiwa zai tura Wheelchair 蓷in cikin 茩araji da tsawa Sheikh yace "don't ever trying to touch me, hhhhh badai da lfy ta da komai kake son cin mutuncin na ba? Ba wani abu ba ne idan kace ka gaji da 蓷awainiya dani,sam ba zanji haushinka ba bazan 蓷auke matsayin mai laifi ba,domin iyayen da suka haifan ma sun gaji da kula dani bare kai da kake aboki na, just go leave me Arjun leave me alone,na gode da 茩aunarka thank you so much, ciwo ne bani na 蓷orawa kai na ba kuma bani na za蓳i yadda za'a haifan ba" yana fa蓷in hakan ya danna abun dake jikin Wheelchair da sauri ya murza Wheelchair yana 茩ara mata gudu, Dr 蓷in ne ya kalli Arjun yace "Daman ba da saninsa za'ai masa ba?" Kasa mgn Arjun yay sai dafe kansa kawai da yay,mai ta蓳a ganin 蓳acin ran Sheikh Irin haka ba,abinda ya 蓷auka daban abinda shi kuma yake nufi daban, Dr 蓷in ne ya 茩ara fa蓷in "idan haka ne kayi kuskure,domin duk wanda akaiwa haka sai yay tunanin kamar ana zarginsa da wasu manyan cututtuka shiyasa aka kawosa nan domin a dubasa" waje Arjun ya fita Dr yay sauriju ri茩e sa yace "kada ka bisa ya riga yay fushi da better ka rabu dashi a yanzu" hannun Dr Arjun ya zame yace "Dr please" yana fa蓷in hakan yay waje da gudu tsayawa yay a compound 蓷in hospital 蓷in ganin babu Sheikh babu labarinsa sosai tashin hankali ya bai yana akan fuskar Arjun da sauri kuma ya shiga mota yay mata reverse da wani irin speed yaja motar yabar cikin hospital 蓷in... Barrister ya kalli ya kalli kawon Fannah da kuma mahaifin Baba Baa'na yace "Daman amincewar ku kawai nake jira na turo Magabata" kawo Modu yace "Wannan ba abin damuwa ba ne,mun gama bincike a kanka kamar yadda ka bada izini kuma mun yarda da dukkan nagartar ka, daga yanzu zuwa ko wanne lokaci sai ka turo iyayenka" Murmushin jin da蓷i Barrister yay yace "Ngd Sosai Kawo Allah ya 茩ara suttura" kawo yace "ba damuwa Allahu yasa Albarka a wannan ha蓷in" Barrister da Baba Baa'na sukace Ameen,daga nan Kawo ya mi茩e tsaye sukai Sallama ya shiga gidansa dake gefen gidansu Fannah, Baba Baa'na mi茩ewa yay yace "bari na turo maka sai ana hqr,kasan ance ka haifi yaro baka haifi halinsa ba" Barrister baice domin yasan ko Fannah zata zagi uwarsa da ubansa babu abinda zai sanya ya janye mgnar aurenta,bare 茩iyayyar mace bata tasiri, Baba Baa'na kai tsaye cikin gidan ya shige a Parlour ya samu Mama kolo mahaifiyarsu Fannah ita da Yana zaune suna gyara ganyan ugun wanda zasuyi miya dashi,zama yay yana kallonsu Yana yace "Sannu Baba" yace "yawwa kiramin Fa蓷imatu" ajjiye zogalan tayi tare da shigewa cikin 蓷akin su, a kwance ta samu Fannah tana sanye da wani farin lace mai kyau gashin kanta har wuyanta sai 茩amshi take 茩afafuwan ta har yanzu yana nan da jan lallen da baya barin fatarsu, idanunta a lumshe ta rungome pillow kunanta sanye da airpies tana sauraran tafsir wanda baya shigeta, kallo 蓷aya Yana tayi mata ta 蓷auke kai kafin tace "Kije Baba na kira" shiru Fannah tayi domin bata ta san me take cewa ba, cikin fushi Yana ta fisge wayar hannunta tace "Wlh kina wahalar da ganki a banza da wufi,wlh tallahi shima Mutumin nan bashi da aikin yi daya nace maki" Kallonta Fannah tayi kana ta 蓷auke kanta wata light blue 蓷in lafaya ta 蓷auka kana ta 蓷aura saman lace 蓷in, cikin nutsuwa ta sanya flat shoe ta fito,a gaban iyayen nata ta zauna kamar ba zatai mgn ba sai kuma tace "Gani Baba" Kallonta Baba Baa'na yay yace "Sannu Fa蓷imatu, Allah yay maki albarka" kasa amsa masa tayi sai Mama kolo sa tace "Ameen" Baba Baa'na yace "maza jeki ana kiranki waje,biyayyar da kikai min ka蓷ai ta isa ki samu abinda kikeso a nan duniya da kuma lahira" tuni idanunta sun cika da hawaye domin harga Allah bata 茩aunar wannan mutumin ace mutum sa'an ubanta tsabar rashin tsoran Allah da kuma budurwar zuciyar da yake da ita yace zai auri 拼ar cikinsa which can of selfish, bata iya 蓷aga kai ta kalli mahaifin nata ba sbd zafi da ra蓷a蓷in da zuciyarta take mata, runtsa idanunta tayi da 茩arfi ta shiga jan ajjiyar zuciya, sai da Mama kolo tace "kin bar Mutum a waje" gently ta mi茩e tsaye tare dayin waje, a zaune ta samesa saman kujerar da aka kai masa, tsayawa tayi tare da 蓷auke kai gefe guda, mi茩ewa tsaye yay yace "Haba Fatymerh babu ko gaisuwa??" Ta蓳e baki tayi tace "baka cancanci gaisuwar ba ai,kai fisabilillahi ko kunya bakajin ace ka auri 拼ar cikinka" ta 茩are mgnar tana Jinjina kanta, kafin yay mgna wayarsa ya fara ringing, answering call 蓷in yay,daga can 蓳angaren Arjun yace "Abba ka dawo gida yanzu" da mmki Barrister yace "akan wane dalili mene ya faru Arjun" cikin damuwa Arjun yace "Abba! Sheikh missed bamu gansa ba" da 茩arfi Barrister yace "Sheikh!!" Calmly yay yace "kaga Arjun i knew you can handle it, ina abu very important so bazan iya dawowa ba" kasa mgn Arjun yay kawai ya kashe wayar, Fannah samun kanta tayi da kallon Barrister sbd sunan Sheikh da taji a ambata.. Arjun kasa komawa gida yay ga Granny harta fara kiransa a waya akan ina suka tsaya,ya gama zagaye amma ko alamar Sheikh bai gani ba,tashin hankalinsa guda Sheikh ba 茩afa ce dashi ba bare yace gida zai koma, rashin samun mafita yasa ya kira Abba, amma gashi yay burus da lamarin kamar bashi ne ya haifi 蓷an a cikinsa ba, cikin 蓳acin rai yaci gaba da driving motar... Sheikh na fita daga cikin ward 蓷in kai tsaye can bayan Asibitin ya fara tafiya duk da cewa ba sanin kan Asibitin yay ba amma haka yaci gaba da tafiya sai da yace wajan mutuware inda yake da duhun jeji sosai sannan ya tsaya, lumshe idanunsa yay tare da fesar da wata zazzafar iska daga cikin bakinsa, a hankali kuma ya 蓷ura kansa saman cinyarsa,sosai zuciyarsa take masa zafi,mai Arjun ya 蓷auke sa? Bashi da hankali ko kuma bai son ciwon kansa ba ne? Abinda yay masa kyautatawa ne ko kuma cin zarafi? Da lafiyarsa da komai zai kawo shi ai masa wani medical check-up,ko dan yaga bashi da 茩afar da zai taka yabar masa Asibitin shiyasa ya za蓳i kawosa ba tare da yay shawara dashi ba? Yasan Arjun mai son sa da kuma kaunar sa ne,amma mene yasa yay masa haka? Ko da gaske gajiya yay dashi shine yasa yay masa wannan wula茩ancin,ji yay wani zazzafan zazza蓳i ya fara rufesa a hankali jikinsa ya 蓷auki rawa tare da 蓳ari ya shiga ha蓷e fararan ha茩oransa, iska mai sanyin yaji ta fara ka蓷awa hakan yasa ya 茩ara lumshe idanunsa yana jin zuciyarsa duk babu da蓷i, dafa shoulders akai yanayin zafin hannunta yasa ya fahimci itace,kasa 蓷agowa yay sbd jin kansa yake kamar zai rabe gida biyu, zagayawa tayi cikin nutsuwa kana ta dur茩oshe dai-dai wajan 茩afafuwansa hannunta tasa ta 蓷ago kansa, wata sassanyar ajjiyar zuciya ya sauke da jajayen idanunsa ya shiga Kallonta idanunta ta janye sbd yanayin da tagansa ya 茩ara tabbatar mata da cewa zuciyarsa sam babu da蓷i,can 茩asa dai-dai kunnansa tace "Arjun..?" Kasa bata amsa yay sai jawota da yay kusa dashi ya 蓷ura kansa a saman wuyanta,shafa sumar kansa tayi tace "me yasa to?shi dole sai ya san abinda bashi da iko akai? Why Arjun yake maka haka?ina 蓷aga masa 茩afa dalilinka amma baya fahimta, wlh idan akan ka ne zan iya yiwa kowa rashin kirki,babu wanda ya damu dakai sai dai kai ka damu da wani, what is this? Idan yana ta茩amar yana taimaka ne ,sai ya basshi zan iya maka dukkan abinda yake maka" Girgiza mata kai yay tare da fashewa da kuka bakinsa har rawa yake ya shiga fa蓷in "No! Kada ki masa komai, Arjun he's my Best friend,Kada kiyi masa wani abu just let him go" ya 茩arasa mgnar yana rungome ta sosai a jikinsa ya shiga fesar da numfashi,abinda bai ta蓳a yi ba kenan a hankali ya 蓷aga kansa tare da tallafo ha蓳arta slowly ya 蓷ura soft lips 蓷insa saman nata Muryarsa can 茩asa yace "Sorry!" Yana fa蓷in hakan ya datse bakinsa a cikin nata, lokacin da yay trying na kissing nata sai yaji kansa ya tsara da sauri ya zare bakinsa ya shiga fa蓷in dukkan addu'ar da yazo bakinsa, idanunsa na zubar da hawayen ba茩in ciki yace "ki 蓷auke ni, ki tafi dani Please Ai..rahh,go with me Airah hhh.. *SIRRIN MU na ku蓷i ne, if you need my book just it's v #500 via馃憠馃従0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger kuma sai suyi mgn ta wannan number 84506476* NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: SUBSCRIBE MY YOUTUBE CHANNEL *Nimcyluv T.V* https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA ########## 2锔忊儯3锔忊儯-2锔忊儯4锔忊儯 Ya 茩are maganar yana langwa蓳ar da kansa a saman wuyanta,ganin yadda duk ya shagwa蓳e yasa ta saki murmushin jin da蓷i domin farin ciki 茩arara ya bai yana a saman fuskarta. Zame kansa tayi daga wuyanta tana fa蓷in "take it easy, nasan Arjun bai maka haka dan yaci zarafin ka ba right? Then kafi kowa sanin soyayyyar da Arjun yake maka all this ya nayi ne domin lafiyar ka" Lumshe idanunsa yay yana 蓷an matsa hannunta, kasa ce mata komai yay duk da cewa ya fahimci so take yay mgn but he can't say anything sam baya jin da蓷in zuciyarsa. Zame hannunta tayi tace "da alama dai Sheikh ya manta harin da aka kawo masa last year a mosque ranar idin babbar sallah, da alama Rayuwata ya manta tuggun da aka ha蓷a masa na sace masa tayar mota, da alamar farin cikina ya manta maid 蓷in data sanya masa poison a cikin abincin ka, gaba 蓷aya wannan bai isa ka gane cewa Arjun domin lafiyarka yake wannan abun ba?". Da Mmki yake sauraran dukkan abinda take fa蓷a masa,idanunsa a rufe amma bai hana ta gane cewa yana mmkin maganganun data fa蓷a masa ba, tayaya tasan wannan abubuwan da yake 蓳oyewa? Yes! Yasan maid ta sanya masa poison a abinci amma ko Abbansa bai san da wannan mgnar ba daga shi sai Arjun suka sani kuma suka 蓳oye mgnar,kawai yaywa Abbansa bayani akan yana son zuwa waje ya huta! shine shida Arjun suka bar 茩asar gaba 蓷aya a can yay jinyar poison 蓷in daya sha. Numfashi ya sauke yana tuna abubuwan da suka faro a baya wanda suke dawo masa cikin kansa kamar yanzu komai ke faruwa. Ganin yadda take ta surutu ko tsayawa ba tayi yasa shi saurin kama hannunta yace "Enough please okay!" Gira ta 蓷aga masa tace "should I go with you or gida zaka?" 苼ata fuska yay yana 蓷an taune bakinsa yace "just go with me... Fannah dake tsaye kan Barrister kamar an dasa ta ko zama ta gagarayi sbd 蓷acin da zuciyarta take mata, ji take inama tai ta zabga ihu ko hakan zai sanya iyayenta su fahimci halin da yake ciki,wlh da Auren wannan suger Dad 蓷in ita kam gwamma mutuwar ta. Mi茩ewa Barrister yay yana sakin lallausan murmushi yace "zan tafi amma zan dawo zuwa dare before na koma Abuja" banza tai masa ko ajikinsa bai wani damu ba saima wani kallo da yake binta da shi na zagi gane baki da wayo, hannu ya mi茩a zai kama nata hannun da sauri ta juya tare da shigewa cikin gida,da Murmushi kawai ya bita kana ya juya zuwa inda yay parking motarsa slowly ya dinga tafiya kai kace wani saurayi ne wanda bazai huce shekara 30 蓷in nan ba, da haka ya shiga mota zuwa hotel 蓷in da ya sauka. Fannah ba茩in ciki da kuma takaicin tsayawa da Barrister yasa tun daga 茩ofar shiga parlon nasu ta saki kuka bai ta蓳a zuciya bata ta蓳a tunanin auren sa'an ubanta zai zama 茩addarar ta ba, sanin cewa idan tai kuka mai yawa kanta zai iya yi mata ciwo kuma iyayenta zasu fahimci bata aminci da za蓳in da sukai mata ba yasa ta share hawayen ta,banda sakin ajjiyar zuciya babu abinda take, a sanyaye kuma ta 蓷aga labulan parlon bakinta 蓷auke da sallama Murya kuma can 茩asa, Falta da Mama kolo mahaifiyarsu ne kawai zaune a parlon suna duba wasu new designer furniture a wayar Falta, kallo 蓷aya Mama kolo taiwa Autar ta ta, Falta kam da ido ta bita har zuwa cikin uwar 蓷aki, mi茩ewa tsaye tayi tace "Mama am coming" ko Kallonta Mama kolo ba tayi ba taci gaba da duba abinda take nema, kwance ta samu Fannah sai sakin ajjiyar zuciya take kana ganinta kasan bata cikin nutsuwarta dauriya kawai take, zama tayi gefen gadon tace. "Aiye ye" (Yadai) Shiru Fannah tai mata Murmushi kawai Falta tayi domin tasan halin 茩anwar tasu bata fiya son takura ba, ita kanta bata son wannan Auren,amma wanene ya san abinda gaba zata haifar? Allah ka蓷ai yasan abinda wannan auren yake nufi da kuma abinda yake 蓳oye a cikinsa,banda haka tayaya wannan 茩aton mutumin zai kalli Fannah yace ita ya keso?? Bayan gasu duk a gidan babu auren koda yake ance komai lokaci ne, shi kuma aure kamar layin malka蓷e ne idan ka kai ko kana wajan ko baka wajan tabbas zai zo kanka, ajjiyar zuciya ta sauke tace. "Chi'ne" (Tashi). A sanyaye Fannah ta mi茩e tana kallon yayar ta, Falta tace "Ayi wazo" (Mene ya faru) girgiza mata kai kawai Fannah tayi idanunta na 茩ara kawo ruwa sbd bata san mene za tace a yanzu ba,bata da ikon da zata bu蓷e baki tace bata son auren ko kuma tace Barrister bai mata ba,tunda ta riga ta aminci da magnar Baba Baa'na tun farko kawonta ma daya tambayeta ta tace masa ta amince so dan haka dole ta auro jarumta nutsuwa ta sanyawa zuciyarta. Hannunta Falta ta kama tare da fa蓷in "look! dear kin san iyayenmu baza su ta蓳a za蓳a maki abinda zai Cutar dake da hankalinsu da komai ba ko?" 茒aga kai kawai Fannah tayi tana jan numfashi "so You don't have to be worry about that, Aure ai ibada ce ko wanda ka aura kana so sai kiga kun samu sa蓳ani dashi ya dinga nuna maki rashin daraja kala-kala, wanda kuma ka aura baka so ya wanci anfi samun kwanciyar hankali da su,so kiyi addu'a neman za蓳in Allah tare istikaara, nasan zaki samu sau茩i a ranki". A hankali Fannah tace "Nagode Yaa Falta" kanta ta shafa tace "it's my pleasure 拼ar 茩anwata,keda kikaci sa'a kowa yana sonki a dangi ma,babu wanda zai bari aci uwarki yay shiru dan haka ki sake ki daina sanya damuwa a ranki domin bata magani just pray". 蓷aga kai Fannah tayi itama Ya Falta mi茩ewa tayi tana fa蓷in "kije kiyi wanka kici abinci zamu gidan Anty Yakura,daga nan zamu huce gidan kawo Modu" tana fa蓷in hakan ta fita a 蓷akin itama Fannah ta mi茩e tsaye tare da fara cire kayan ta, a gaban mirror ta tsaya tana kallon surar jikinta wai ace duk wannan baiwar da Ubangiji yay mata tsuhu ne zai mureta? Ita kam an gama da ita wlh, hawaye taji ya kawo idanunta da sauri ta share hawayen ta domin ta 蓷auki niyyar auren kuma ko dawa yake tafe ba zata ta蓳a amincewa dashi ba.... Zaune yake a gefen wata 茩orama dake guda na, time to time ya kan lumshe idanunsa shi kansa bazai ce ga inda yake ba, waje ne kamar jeji amma bashi da duhu sosai ga wata dadda蓷ar iska dake ka蓷a 茩wantaccen gashin 茩irjinsa wanda ya bai yana sakamakon rigar jikinsa da Airah ta cire masa. Gajiyayyun idanunsa wanda suke a 蓷an lumshe ya sauke a kanta tana cikin ruwan tana wanka sai dry take masa tare da watsa masa ruwan, ya kan蓷an murmusa bakinsa sbd sha'awar data bashi, sai ta 茩ara zama 茩aramar yarinya a idanunsa, Ta 蓷aure 茩irjinta da wani farin yadi haka ma waist 蓷inta, ajjiyar zuciya ya sauke ya shiga shafa 茩irjinsa zuwa wajan red nipples 蓷insa wanda suke da 蓷an tsini sakamakon brest 蓷insa da yake da girma, Murza Wheelchair 蓷in ya fara har zuwa ga蓳ar 茩oramar cikin nutsuwa ya zura dugwaye fararen 茩afafuwan sa cikin ruwan, sanyi da kuma da蓷in ruwan da yaji yasa ya 蓷an saki wani sound mai da蓷i, kallonsa Airah tayi tace "the you like it?" Juya idanu yay kamar bazai magana ba can 茩asa a taushashe yace "Yeah! Wajan very beautiful" "Olright get down" ta fa蓷a tana kama hannunsa tare da jawosa jikinta a hankali ta zamesa daga saman wheelchair zuwa 茩asa gefen ruwan gaba 蓷aya ruwan ya kawo masa sama har wajan waist 蓷insa, ha蓷a ido sukai ya kwa蓳e fuska yana 蓷an lumshe idanunsa cikin 茩asa da murya yace "kayana" da ido tai masa mgna "meye samesu?" Shima da ido yay mata nuni da ji茩ewar da wandon jikinsa yay, dry tai masa sbd ta lura yana da 茩yan茩yami bai son abu mai danshi, hannunsa ta kama ta 蓷ura a kanta ita kuma ta sunkuyar da kanta 茩asa ta fara zame masa wandon jikinsa, tana gamawa ta mi茩e tare da nufar wajan data ajjiye nata kayan ta shanya masa su, 茩afafuwansa ya fara wasa dasu a ruwan yana jin wani farin ciki yana lullu蓳e sa, gaba 蓷aya damuwar dake zuciyarsa wacce Arjun ya sanya masa ta kau, wasai ya kejin zuciyarsa,yana ta zaune babu Airah hakan yasa ya juya yana kallon wajan da yaji kamar tafiyar abu, 茩atuwar mesa ya gani zabgegiyar gske sai juyi take a saman ciyayin wajan,ware idanunsa yay domin ya tabbatar da cewa Airah ce wannan mesar ganin yadda mesar ke juyi tana cikurku蓷ewa waje guda yasa ya zare 茩afafuwansa daga cikin ruwan kamar yaro mai rarrafe haka ya dinga jan jikinsa zuwa wajan mesar, yana zuwa mesar tayo kansa tare da nan na蓷esa ciff ta kwantar da kanta a saitin 茩irjinsa tai lamo sai fasa kai take, Sheikh samun kansa yay da Mutsa ba kinsa ya shiga yin addu'a cikin nutsuwa yana tofa mata a kanta zuwa jikinta, well yana shafa kanta da hannayensa, almost 5minutes suna haka kafin jikin mesar ya 蓷auki rawa iska ta fara ka蓷awa lumshe idanunsa Sheikh yay bayan iskar ta lafa ya ware manyan idanunsa yaga tuni mesar ta koma AIRAH tana kwance jikinsa sai rawar sanyi take, ga jikinta daya 蓷auki zafi a rikice ya kalleta yana 蓷ago kanta daga jikinsa muryarsa bata fita sosai yace "Fairy..na! what..what wrong with you?" Girgiza masa kai tayi tace "babu komai kawai sanyi na keji" kanta ya shafa yace "okey! Just hug me nothing will happen in sha Allah!" Ya fa蓷a yana rufe ta da faffa蓷an 茩irjinsa tare da 蓷ura kansa a saman wuyanta, ri茩esa tayi sosai sbd wani sihirtaccen 茩amshi ha蓷i da 蓷umi dake ratsa jikinta. Ringing 蓷in farko Arjun yay answering call 蓷in da Granny take masa yana mannawa a saman kunnen sa tace "Haba Ranjun? Haka ake rayuwa fisabilillahi? To nidai babu ruwana ka daina ganin kai abokin sa ne ko ubansa bai isa ya ta蓳a Imamu na zuba masa ido sasakai yay abinda yaga dama ba, ha茩茩i nama ka蓷ai ya isheka bare na yaron da baiji ba bai gani ba,ka 蓷auke sa kuyita gantali a titi babu tsaro ba komai wannan lokaci na 拼an kidnama da 拼an dama,yaro ko furar da yake sha ta yamma bai shafa ba ina nan nai tsoru kamar dai wata nunafa,alhalin babu wanda naiwa munafurci,rabuna dashi tun ina yarinya". Shiru Arjun yay yama rasa ta ina zai fara yiwa Granny bayani jin yay shiru yasa ta fara matsar 茩walla tana share hanci tace "Nidai ka gayamin gsky kada kaji komai ai tsautsayi ne ko ba hk ba?". Sauke numfashi Arjun yay kafin ya share zufar dake karyo masa yace "No! Granny baki fahimta ba" cikin fusata tace "wlh kuma bazan fahimta ba, rabona da ganewa tun a makarantar allo, nidai kawai ka dawo min da jikana idan ba haka yasin polis zan kai ka". Daga can 蓳angaren Arjun ya kalli wajan da yake yace "Look! Granny he's fine fa, muna tare da shi wajan Ummi but yanzu zamu dawo gida ai". Tace "Ah to! Haka dai yafi daman na san ba inda zaka kai shi ai, to yaya Sadia?" Yana shafa kansa yace "tana lfy,tana ma gaisheki" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar bai tsaya yaji mene za tace masa ba. Abun kamar wasa zazza蓳i mai zafi ya rufe AIRAH jikinta sai rawa yake Sheikh kam bai ta蓳a ganin ciwon aljanu ba sai yay ta Mmki daman Aljanu na cuta,gaba 蓷aya ya manta shi malami ne bare ya samu amsar tambayarsa a cikin karatun da yake na yau da gobe, suna nan zaune saman ciyayi ta 茩an茩ame sa shima gaba 蓷aya yay covering 蓷inta da 茩irjinsa bai san ta ina zai fara ba, bai san tayaya zai taimake ta, idanunsa da yake a lumshe ya bu蓷e yana 茩arewa 茩yakkyawar fuskarta kallo a hankali kuma ya sanya hannunsa ya shafi fuskarta idanunta ta bu蓷e da 茩yar ta kallesa cikin dauriya kuma ta sakar masa Murmushi, fuska ya kwa蓳e bakinsa dai-dai kunanta yace "how do you feel now?" Shiru tai masa sbd ita ka蓷ai tasan zafi da ciwo da kuma ra蓷a蓷in da zuciyarta take mata, hannunta na rawa ta kama hannunsa tare da 蓷urawa a saitin zuciyarta wacce take bugawa da 茩arfi, runtsa idanunsa yay sbd tudun brest 蓷inta da yaji,a hankali kuma ya ha蓷e hannayensa ba tare da tunanin wani abun ba, 拼ar 茩ara ka蓷an ta saki sai lokacin ya lura ashe brest 蓷in nata ya matse, kamar mai shirin ta蓳a wuta haka yake 茩o茩arin zame hannunsa ita kuma tana 茩ara matse hannayensa, muryarta na rawa tace "please just for your love" kasa ce mata komai yay sai cikin idanunta daya ke kallo wanda ya 蓷an sauya launi kana kallo kasan eyes ball 蓷in ta ba nrml yake irin na mutane ba,sai a lokacin ya shiga 茩are mata kallo ya shiga haddace surar jikinta, wannan surar a zahirance haka take? Ko kuma kawai ta samawa kanta surar mutane ne bawai ai hana yin ta ta bace? AIRAH jin ya tsaya yasa ta yun 茩ura a hankali, tare da fakar idanunsa tasa dukkan hannayenta ta hanka蓷a sa baya tabi bayansa ta kwanta saman fresh skin 蓷insa wacce take a bai ya ne daga shi sai boxers domin hatta farar singlet 蓷in dake jikinsa ta cireta,kasa mutsawa Sheikh yay sbd sassanyar isakar dake ka蓷awa a wajan ga wani hadari daya ha蓷u lokaci guda duk sai ya firgici, domin babu abinda yake tsoro sama da ruwan sama musamman idan yaji ana tsayawa, yanzu ma da yaga anyi wata wal茩iya yay saurin tura kansa tsakanin wuyanta yana sauke numfashi... Yana ce ta kalli Fannah tace "tunda muka dawo ki tarar da Mutumin nan yana jiranki amma kike zaune ko?" Kamar Fannah zatai kuka cikin sangarta irin tasu da Auta 茩arshen haihuwa tace "Nifa Tafsir na keji kuma kina kallon ruwan za'ai,ni tsoran ruwan sama nake" Mama kolo dake zaune tana turara kayan baccinta tace "Auta kada ki sake na 茩ara yi maki mgna, kije ko gaisawa kuyi saiki dawo tunda naga garin kamar ruwa za'ai" mi茩ewa Fannah tayi tana turo baki gaba dan dai kawai bata ta蓳a yiwa mahaifiyarta musu ba ne da wlh babu inda zata, babban hijab ta 蓷auka ta zura ya sauka har 茩asa, zaune ta samesa a cikin motarsa da waya a hannu yana operating nata, tun kafin ta iso wajan jikinsa ya sanar masa da zuwanta, wata 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke fuskarsa 蓷auke da Murmushi yace "Wlcm Beauty" 蓳ata fuska tayi a hankali tace "Ina wuni" fa蓷a蓷a fuskarsa yay yace "Allahamdulillah kin wuni lfy?" Shiru tayi bata bashi amsa ba sbd haushin da yake bata yace "gobe za'a kawo kayan na gani ina so" gabanta ne ya fa蓷i har sai da ta runtse ido, idanunta data rufe ya bashi damar kallon innocent face 蓷inta, kansa ya 蓷auke yace "So the you love me?" Cikin sanyin murya Fannah tace. "Nyiro dolero lorosande kadanine gulg3n ba, amma awodone gyiye rama asu wallahi soro fandumba saide chuntun rumin, knum adu karu`u jiliyi Allahyi nyiroci nong3yi. Amma nonedea lurusande de namgam kaddaru yelan kara wa nyande soro, Tawadu fannummo gakin su kamummen amma wllh k3jiram lurusa adeya fanumba" da Hausa kuma shine; (Bazan maka dole akan cewa ka hqr da aure ne ba,amma abinda kake so kuma kake muradi wallahi Allah sai dai ka gani daga nesa,ban san wacce irin Zuciya Allah ya baka ba, Amma ka 蓷auka Auren na da zakai dani dakai duka zai zama 茩addarar mu,gidanka zan shiga tabbas matsayin matarka amma wlh baza ka ta蓳a jin da蓷in Wannan Auren ba"). Tana fa蓷in hakan ta shige cikin gida idanunta cike da hawaye, ka fa蓷a Barrister ya 蓷aga irin i don't care 蓷in nan kafin ya shige motarsa ya koma hotel dan ya 蓷auki niyyar bazai bar garin ba sai an kai kayan na gani ina so yana komawa kuma zai je wajan Uncle 蓷in Sheikh su kai masa kayan sa rana. Granny ce ta fito daga kitchen hannunta 蓷auke da yankakkun fruits, Mami dake parlo ta 蓷ura 茩afa 蓷aya kan 蓷aya tace "Wai son lfy kuwa?" Sarai Granny ta gane da ita take ta 蓷auke kai da Mami tace "Mama!" Tsayawa tayi tace "Magana kike?" Danne zuciyarta ta tayi tana sakin murmushi tace "Daman Sheikh naji shiru tunda na dawo ban gansa ba" Granny na ta蓳e baki tace "to wacce uwar zaki basa Saudala? Fisabilillahi nifa wannan abun son zuciya ne wlh babu ruwana da neman mgna irin taki, Yaushe kika damu da Imamu har kike tambayarsa?" Shiru Mami tayi bata 茩ara magana ba ta maida kallonta zuwa ga film da take kallo a zee world mai suna This is fate. Granny na tafe tana sababin Fa蓷a ita 蓷aya a haka harta isa flat 蓷in Sheikh, a fridge 蓷insa ta sanya masa tana fa蓷in "ko zuwa dare koka dawo ka sha nidai bacci na keji, shima Ranjun Bana da labarin sanda ya zama gantalalle ta ban bari ya tafi min da jika ba,kuma zan nemi Sadia naji yaushe ta sallama Ranjun bana da labari?" Bayan ta ajjiye plate 蓷in fruits 蓷in a cikin fridge harta yi waje sai ta dawo baya tana fa蓷in "bari dai na duba cikin 蓷akin idan da inda za'a kakka蓳e to" tana bu蓷e 茩ofar bedroom 蓷in tai saurin sakin labulan jikinta ya 蓷auki rawa kafin wani lokaci sai ga fitsari yana bin 茩afar Granny... Sirrin mu isn't free,you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔�.. It's #500 via... 0116886423 sulaiman Na'ima s union bank evidence ga Niger 84506476.. Show evidence via WhatsApp 08119237616.... 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: $$$$$2锔忊儯5锔忊儯-2锔忊儯6锔忊儯 Kwance ta samu Sheikh Imam hamdan Balarabe yana bacci a saman gadonsa, ga wata 茩atuwar mesa dake gefen sa ta na蓷e sa ciff sai 蓷aga kai take sama,ganin hakan da tayi yasa ta saki ihu ta tsorata ainun. Da sauri kuma Sheikh ya bu蓷e idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya, juyawa yay gefensa yaga babu Airah babu dalilinta idanunsa yaja ya rufe tunawa da ko sallar magrib bai ba yasa ya yun茩ura ka蓷an tare da jingina da frame 蓷in gadon. Mami dake Parlo ta mi茩e da sauri ta nufi flat 蓷in Sheikh inda yake jiyo ihun Granny, a tsaye ta sameta jikinta duk rawa yake ga fitsarin daya 茩wace mata yana zarya a tsakanin cinyoyinta. Da Mmki Mami ke binta kafin tace "lafiya dai?" Kuka Granny tasa tace "inafa lfy fisabilillahi!? Wacce lukutar masifa Imam ke shirin jawowa kansa ne ni Fa蓷imatu" Mami tace "Kamarya Mama ni ban gane ba" Granny tace "ba yanzu na gama gantali a gidan nan ina igiyar sa ba, lungu da sa茩o babu inda ban laluba sbd rayuwar babu gsky kana zaune da mutum amma baka san zuciyarsa ba, to dai duk gantalalin da nake ashe yana 蓷akinsa yana bacci,kuma...kuma" sai tai shiru ta kasa 茩arasa fa蓷ar abinda tayi niyyar fa蓷a sbd tsoron daya gama cika zuciyarta. Mami bata 茩ara magana ba tabi gefen Granny inda take tsaye a doorway tana sharce majina, zaune ta samesa ya lumshe idanunsa yana shafa sumar kansa,zama tayi a hankali tace "Sweet" slowly ya bu蓷e fararen idanunsa masu kyau da 蓷aukar hankali ya sauke a kanta, murmushi ta sakar masa tana kama hannunsa tace "ka tayar mana da hankali, tun 蓷azo ashe kana 蓷aki abinka, at least ko fitowa Parlo kayi ko?". Ajjiyar zuciya ya sauke kafin yace "Mami,Granny fa?" Kansa ta shafa tace "what the you what?" Kwa蓳e fuska yay yace "i wanted to taken a shower" mi茩ewa tace "ok lemme help you sweet" ta fa蓷i hakan tana shigewa cikin bathroom 蓷in nasa warm water ta ha蓷a masa a cikin jacuzzi tare da ajjiye masa dukkan abinda zai bu茩ata, fitowa tayi lokacin tuni ya cire troser dake jikinsa daga shi sai boxers zaune ta samesa akan Wheelchair yana jiran fitowar ta, not too long ta fito fuskarta 蓷auke da Murmushi tana girgiza jiki, 蓷auke kai yana duban agogon 蓷akin nasa. Saukar hannunta a saman 茩irjinsa yasa yay saurin kallonta ido ta lumshe hannunta ya zame daga 茩irjinsa da take shafa 茩wantaccen gashin sa, kasa ce masa komai tayi kamar yadda ya 蓷auke kansa yana tunanin sabon halin da step mother 蓷in tasa ta sauya. Da sauri ta turasa zuwa cikin bathroom 蓷in har gefen jacuzzie inda ta tabbatar zai iya sauka da kansa da sauri ta fice daga cikin bedroom tana ha蓷a hanya, a Parlo ta samu Granny tai jigum kamar mai takaba. Tana zuwa flat 蓷inta bathroom ta shige tare da zame kayan jikinta har zuwa pad 蓷in jikinta ta zare cije baki tayi sbd ruwan data gani kwance saman wandon, sai yanzu ta 茩ara tabbatar da 茩arfin so da kuma sha'awar data kewa Sheikh yaya zatai yanzu? Me zatai ta mallakesa tana jin ta kusa yin abun kunya soon, domin ba zata jure zama inda Sheikh yake ba,ko ra蓳arsa tayi sai taji 茩asanta na rawa komai ya kunce mata dole kota halin yaya ta mallaki Sheikh ya zama nata ita 蓷aya bata jin zata iya hqr dashi, wanka tayi tare gyara kanta ta sauya kaya zuwa wasu blue nightwear masu kyau, tana sane da cewa Barrister baya nan sarai amma hakan bazai hana ta fasa abinda tayi niyya ba, mi茩ewa tayi ta nufi gaban dressing mirror 蓷inta ta shiga fesawa jikinta parfumes masu 茩amshi, sweet tasa a bakinta ta shiga tsotsa tana imagine yadda zataiwa hjyar Sheikh, da sauri kuma ta sanya hijab tai waje a Parlo ta samu Granny ita da Sheikh da kuma Arjun suna Shira 茩asa虏, Sheikh yana sanye da fararen kayan bacci masu kyau rigar half ce wadon kuma ina laps 蓷insa ya tsaya fararen cinyoyinsa suka bai yana wanda suke 蓷auke da gargasa sunyi kwance lubb saman fatarsa, hannunsa ri茩e da plate 蓷in Apple yana sha a hankali gaba 蓷aya tunaninsa yana ga Airah su yake yasan halin da take ciki amma no way, Arjun duk yadda yasu su ha蓷a ido da Sheikh kasawa yay da sun ha蓷a ido sai yaji nauyi da kuma kwarjin Sheikh sun cika masa ido bisa dole yaja bakinsa yay shiru ba tare daya tambayesa inda yaje ba, Granny ba tunani ne fal ranta jin abinda Arjun yace sun dawo tana bacci shiyasa hata san da dawowarsu ba yasa taji hankalinta ya 蓷an kwanta ba kamar da ba, mi茩ewa Arjun yay yace "Granny sai da safe" Granny tana kallonsa tace "To Allah dai ya tashe mu lfy,amma kada ko 茩ara nisa da gida" yace "In sha Allah! Gobe ma za'a kai lefe nasan zaki ko?" Ha蓳a ta ri茩e tace "Yanzu da gske dai auren zakai ashe? Nifa na 蓷auka 茩arya ce kawai to Allah yasa Imamu a dan shinka" yace "Ameen Granny sai kizo da safe kiga lefan kafin akai gidansu Aliyah domin maza ne zasu kai" baki ta ta蓳e tace "Allah dai yay wadaran wanda suka tsiro da wannan iya shegen, mutane dai duk sun zubar da al'adar su ace wai lefen maza ne zasu kai? To wlh ada a kwalla ake kai lefen atamfa guda 蓷aya zuwa biyu aka cilla sun isa,sai kaga mata hamsin sunje kai lefe,amma yanzu sake zamani ne sai ace wai 茩auyen ci ne" Murmushi kawai yay yace "sai dai kinzo" ya fa蓷a idanunsa akan Sheikh yace "Gud night buddy" idanunsa ya 蓷aga ya kalli Arjun ya 蓷an sakar masa Murmushi yace "Olright Tasbahii alaa khaaiir" yana fa蓷in hakan ya sunkuyar da kansa yaci gaba da shan fruits 蓷insa, wajan fridge Mami ta nufa ta 蓷auki malt mai sanyi tasha, hamma Granny tayi tace "to nidai kada a shiga ha茩茩in idanu bacci na keji" mi茩a mata plate 蓷in hannunsa yay yace "You can go" ta ware ido tace "me kace?" Shafa kai yay yace "nace ruwa zan sha" tace "Au to" fridge taje ta 蓷auko masa gorar ruwa mai sanyi ta 蓳alle murfin ta bashi tace "muje na kai ka nikam na kaji da wannan sallamar ace sai sha biyu mutum zai bacci kai ba aure ba komai ba" hannunta ya ri茩e yana 蓷an sakin sound yace "No! Zanje da kai na" "ka tabbatar?" Yace "sure" Duk da bata san mene yace ba amma tana da tabbacin amsa ya bata, kansa ta shafa tare da 蓷ura tafin hannunta a saman kansa ta shiga yi masa addu'ar data saba shi kuma yana Lumshe idanunsa, tana gamawa ta shafa masa har fuskarsa tace "ka kula" yana sumbatar hanuntu yace "in sha Allah, jazakillah bilkhair Masoyiya" baccin da take ji yasa bata 茩ara yin mgna ba tai flat 蓷inta. Lumshe idanunsa tare da mi茩ar da 茩afafuwansa a saman Sofa bacci yaji yana fisgarsa yana ta tunanin why Airah bata zo ba? Ganin yadda yake rufe ido yasa mi茩ewa tace "sweet bacci ko?" Kai ya 蓷aga mata kamar 茩aramin yaro yace "Yeah!" Wheelchair 蓷in ta 蓷auko tare da gyara ta zata ta蓳a sa yay saurin cewa "No! Thank you" da kansa ya hau kujerar ita kuma ta tura masa zuwa cikin flat 蓷insa kwanciya yay bayan yayi addu'a yaja duvet zuwa waist 蓷insa,kallon Mami dake zaune gefensa yay yace "Mami what wrong?" Marai-raice fuska tayi tace "Sweet ban san yadda zan fa蓷a maka ba,amma Mahaifinka baya kyauta min" gaba 蓷aya attention 蓷insa ya bata yana 茩ara ware idanunsa yace "ban gane ba,me Abba yay?" Hawaye ta goge tace "kaga yana kwana a gidan nan yanzu" girgiza mata kai yay yace "A'a" tace "good to Aure zai 茩ara soon" manyan idanunsa ya bu蓷e sosai a kanta tace "Zai 茩ara Aure ban san dalilinsa na yin hakan ba, nace idan akan kula dakai ne na hqr da aikina zan zauna dakai,nasan a baya nayi kuskure rashin ko in kula da nake baka, amma yanzu na gane baka da uwar sata huce ni koda ba haka bane a gareka,Ni step mother 蓷inka ce,ina maka kallon 茒a kuma abaki na tunda zanyi sharing all my feelings to you, dole zan gaya maka abinda yake faruwa Rabon da Abbanka yay tarayya dani na manta, baya damuwa da damuwata bare yay min maganinta,ina da lafiya ni lafiyayya ce a koda yaushe zan iya bu茩atar mijina,nasan kai ba yaro bane Sheikh kasan irin wannan problems wasu ma kana solving nasu, me Barrister yake nema dani? So yake naje na nemi maza ko kuma so yake na dunga biyawa kai na bu茩ata da kai na? Am tied na gaji am sorry but na gaji da halin mahaifinka" ta 茩are maganar tana sakin kukan munafurci. Shiru Sheikh yay yama rasa mene zai ce tabbas hqrin mace iya wata hu蓷u ne ko Namiji zai tafiya ba'a son ya huce wannan watannin amma shi Abba meye dalilinsa na yin aure? Ko kuma danshi zai auren da sauri yace "i need to talk to Abba right now" tana sakin ajjiyar zcy tace "bazai picking call 蓷in ba wani time 蓷in ma wayar a kashe za kaji ta, wlh sweet na gaji ina bu茩atar mijina na gaji ko kuma na tafi gidanmu" ta 茩are mgnar tana kifa kanta a 茩irjinsa ta shiga rera kuka kai ka 蓷auka kukan har zuci take yinsa, shiru yay yana 蓷an buga bayan ta domin she's like mother to him koda bata kula da shi amma hakan bazai hana ya bari aci zarafinta ba, ajjiyar zuciya ta sauke tace "Ina sonka Sheikh dalilinka kawai nake zaune a gidan nan banda haka ta tuni nabarsa" ta fa蓷a tana rungomesa a jikinta ko kusa bai kawo wani abu a ransa ba hakan yasa shima ya rungome ta sosai a jikinsa tana fa蓷in "it's okay everything will be fine" lumshe idanunta tayi sbd farin ciki data ke ciki, cikin sau茩i zata mallaki Sheikh ya zama nata har abada zata nunawa Barrister kalan nata barikin tunda hakan ya za蓳a. _Habibaties littafin ku蓷i ne ki biya kafin ki karanta_ Kanta ta 蓷aga da sauri taga ya lumshe idanunsa cikin ranta take fa蓷in Am sorry Sheikh, ruwan da kasha 蓷azo akwai maganin bacci ciki dana sanya a cikin allura na zuba a ruwa nasan ruwanka ne kuma tabbas zaka sha sbd babu wanda yake shan kalar ruwan a gidan sai kai, ganin sosai bacci ya 蓷auke sa yasa ta 蓷an bubbuga shoulders 蓷insa tana fa蓷in "Sweet! Sweet!" Ko mutsi bai yi ba da sauri ta mi茩e tare da sanyawa 茦ofar key ta kashe hasken 蓷akin ta dawo inda yake kwance, da sauri jikinta yana rawa ta cire hijab 蓷in jikinta tare da zame rigar jikinta manyan booms 蓷inta suka baiyana, gefensa ta samu ta kwanta tare da kama hannunsa ta 蓷ura saman booms 蓷inta a hankali tace "Suck them Imam,ka ta蓳a su, suck my nippy it's all yours,na ka ne bana Ubanka ba, matse su Sweet" ta 茩are mgnar tana ha蓷e hannayensa a saman booms 蓷insa dukkan abinda take bai sani ba bacci kawai yake hankali kwance, ganin tana wasting time 蓷inta yasa da sauri ta mi茩a hannunta ta zame boxers 蓷insa kusan suman zaune tayi a ku蓷i me tace "Ohhh..oh my goodness, dukkan wannan abun a jikanka sweet? Can you imagine ace a jikina take" gaba 蓷aya Mami ta rikice tama rasa mene za tace girma da tsayin Sheikh 蓷in ya gama firgitar da ita jikinta na rawa ta kama tare da tura ta gaba 蓷aya a cikin bakinta... Sirrin mu isn't free, you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔� It's 500 via...0116886423 sulaiman Naima s union bank, ga 拼an Niger 84506476 Show evidence via WhatsApp 08119237616 Ban yafe ba馃 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: 2锔忊儯7锔忊儯-2锔忊儯8锔忊儯 Isn't free book Contact to subscribe 08119237616 niger 84506476 Lumshe idanunta tayi lokacin da taji yadda Sheikh 蓷insa ta cika mata baki, bata ta蓳a ganin halitta mai 蓷aukan hankali kamar wannan ba, tana lumshe idanunta tana 茩ara turata cikin bakinta Tamkar tana shan lolipop, Sheikh mutsawa yayi a hankali yana ha蓷e laps 蓷insa bawai dan yana jin feelings abun da take masa a'a,kawai yana jin kamar ana ja basa abarsa ne tamkar wacce za'a cire kanta hakan yasa ya fara mutsawa a hankali, duk yadda yasu bu蓷e idanunsa da kuma mi茩ewa ya garara bisa dole ya maida kansa ya kwanta, ganin tana neman zaucewa yasa da sauri ta nufi bakinsa tare da bu蓷ewa ta zura masa nippy 蓷inta tace "Suck it my sweet Imam is yours bana kowa ba ne" ta fa蓷a tana shafa kansa tare da hura masa iskar bakinta,datse bakinsa yay duk da cewa bai san me take ba, ya茩i bata damar aikata abinda take so, ganin bazai mata ba yasa ta saki marayan kuka tana fa蓷in "help me please Imam wlh mutuwa zanyi idan baka kusance ni ba, ka taimake ki Maminka Sweet" sosai take kuka sbd azabar data keji ta sha maganin ba ka蓷an ba hakan yasa take jinta a sama ga wani kumburi da mararta tai mata, cikin zafin nama kuma mi茩e tare da 茩o茩arin shigar da Sheikh 蓷insa jikinta bata ankara ba taji an 蓷aga ta sama tare da ha蓷ata da jikin bangon 蓷akin. Wata gigitacciyyar 茩arar a zaba ta sanya tana dafe goshinta da taji lokaci 蓷aya ya kumbura ga jini na zuba a wajan, cikin wata iriyar murya taji ana fa蓷in "Tabbas kina son sanya kanki cikin halaka, zanyi maganinki tunda kikai kuskuren ta蓳a abinda yake halaliyata, zan nakasa abinda kike ta茩ama dashi, lallai bil'adama baku da kunya kuyi mu'amala da Uba Kunyi da 蓷a,sai dai kinyi kuskuren ta蓳a mijina kinyi kuskuren ta蓳a abinda ba naki ba" cikin kuka Mami ta shiga juya kanta tana neman inda ake mgnar gaba 蓷aya jikinta rawa yake, tuni ta fara gani dishi dishi sbd jinin dake zuba a kanta "Dan Allah kuyi hqr wlh bazan 茩ara ba, na daina" wata dry aka sanya wacce ta cika 蓷akin gaba 蓷aya akace "Jiiii kuuujibaaa jituu Saudat" shiru akai sai kuma akace "Kina 茩wa蓷ayin Imam ba sonsa kike ba, kina tare da Uban Imam ba dan kina sonsa ba,duk abinda kike 蓳oyewa mun sani, burinki ki ha蓷a zuri'a da Imam yadda zaki mallake dukkan wasu dukiya daya mallaka haka ne??" Shiru Mami tayi ta kasa cewa komai sai fitsari daya 茩wace mata ta shiga yin sa, tsawa mai 茩arfi aka daka mata akace "Ko ba haka bane?" Da sauri Mami tace "Haka ne" dry aka kuma yi akace "tashi ki 蓳ace daga nan kinci Sa'a bana cutar da 蓷an Adam da kinsha Mmki yau,kema bawai barinki nai ba ina son naga iyakar iya warki ne,kuma duk sanda kikai 茩o茩arin ta蓳a wani abu a jikin Sheikh babu shakka zan bayar da gabanki irin na maza" kuka Mami tasa tace "wlh bazan 茩ara ba,dan Allah kuyi hqr" wani mari taji an waka mata da sauri ta dafe fuskarta sbd zafin da taji, tsoro yasa Mami ko riga bata 蓷auka ba tai waje da gudu nono yana up and down a cikinta. Washegari da safe Sheikh na zaune a saman Wheelchair yana sauraren abinda Granny take cewa, shi dai jinta kawai yake a hankali yake shan coffee 蓷in dake hannunsa, yana sanye da black 蓷in yadi wanda akai masa ado da red 蓷in zare yay masifar yi masa kyau, ya 蓷ura jar dara a saman sumarsa, idan kaga Sheikh a lokacin zaka 蓷auka yay irin 35yrs 蓷in nan a duniya sbd girmansa da kuma bu蓷ewar jikinsa, bayan ya gaba shan coffee 蓷in ya lumshe idanunsa, yana jin bacci na fisgarsa "To dai Ubanka yakai Toshi" idanunsa a rufe yace "meye hakan?" Tace "au kasan kanuri ya 蓷auko ko barebari zance maka ne? To a yaransu ne suke cewa TOSHI ku蓷in na gani ina so, nidai babu ruwana nace Allah ya sanya alkairi yasa muna raye za'ai,kaga aini ma haifesa bazan masa baki ba domin idan ya lalace ni ya lalacewa,to ba gwamma kawai nai masa addu'a ba" Murmushi Sheikh yay shidai baya ba茩in ciki da auren at least ko Granny bata nan akwai wacce zaiji mutsinta a gidan, dan haka yabi Auren da addu'a yace "Allah yasa albarka" Granny tace Ameen dai,Ni da kai ya za蓳awa matar auren ba,amma Fisabilillahi gu蓷e gu蓷e dashi yace aure zaiyi" Murmushi kawai Sheikh yake yana shafa sajensa yace "Granny zani airport" ta蓳e baki tayi tace "meye eyapass kuma?" Yana wata 茩asaitacciyar dry mai 蓷aukan hankali yace "yau su Fareeq da Bahaiyya zasu dawo jirginsu na gaf da sauka ma" ta washe baki tace "Laa! Kace yau zamu samu manyan ba茩i daga Turai, to sun gama bastas 蓷in ne?" Yana taune lips 蓷insa yace "In sha Allah!" Tace "To Allahamdulillah" tace "Au ban baka labari ba Barista har ku蓷in K3re sart2ye (kayan sa Rana) aka kai masa, wai ana son yin bikin da gaggawa, babu ruwana nidai nace gaggawa aikin she蓷anne, kuma Ankul 蓷inka yazo baka nan yace kaje ka samesa" da to kawai ya amsa mata. Yana zaune har Arjun ya shigo da addu'a Granny ta bisu har zuwa wajan mota Arjun yaja motar suka bar gidan, shirun da yay yawa yasa Granny fa蓷in "Ita kuma wannan lfy yau ko aikin bata fita? Badai kurarta akai ba" ta 茩are maganar ta nufar flat 蓷in Mami a parlor ta samu Mami zaune,da sauri Mami taja gefen veil 蓷inta ta rufe rabin fuskarta, ha蓳a Granny ta ri茩e tace "yau naga abinda ya daman ni Fa蓷imatu,ya haka Saudala?" Mami tai 茩asa da Murya tace "Kin tashi lfy?" Granny tace "Kamarya? Nace Kamarya ganina ka蓷ai ya isa ya baki amsa, keda baki da lfy ba gashi nazo dubaki ba" Calmly Mami tayi domin bata son duguwar magana tace "A'a Mama lfy nake,kawai ina hutawa ne shiyasa" Granny tace "naga alama kam, kisan abun dace ne wai Auren mace da ciki, Allah ya 茩ara lfy" tana fa蓷in haka tai waje tana 蓳oye dryarta domin sarai taga kumburin dake fuskar Mami, Mami kam tun sanda abun ya faru cikin dare kasa bacci tayi data kwanta zata tashi a firgice hatta sallah sai da gari ya hawaye tayi ta, Granny na fita Mami ta 蓷auki wayarta tare da kiran Fariha kiran farko ta 蓷aga cikin kuka Mami tace "na shiga uku Fariha yaya zanyi da cikar muradina,kince nai hqr da batun Sheikh wlh ji nake ko Aljanun zasu kashe ni bazan zama iya hqr da Sheikh ba sai na cikar muradin zuciya ta a kansa" Fariha ta sauke ajjiyar zuciya tace "yanzu me kikeso ayi a kai? Ni gsky ban goyi bayan kije wajan wani boka ba,domin suma da Aljanu suke aiki to kuma wanda za kiyiwa yana da Aljanun, amma akwai shawara ina ganin idan kika bita za'a dace" da sauri Mami tace "wacce shawarar fa蓷i ina jinki" Fariha tace "a fara raba Sheikh da aljanar data aure sa" share hawayen ta Mami tayi tas tana sakin murmushi tace "Tayaya? Wa kike ganin zan fa蓷awa maganar Aljanun nan har su yarda da magana ta?" Fariha tace "Uncle 蓷in Sheikh mana" Mami tai shiru tana na zarin maganar kafin tace "Kina ganin hakan babu matsala Uncle 蓷in zai amince?" Fariha tayi dry tace "Why not? Ke matsalar idan kina son abu idanunki rufewa yake billahi, babu wanda Sheikh yake jin maganarsa kamar Uncle 蓷in sa, kinga da zarar kinje masa da magnar kuma kikai masa bayanin komai zan yarda kuma zai nemi Sheikh 蓷in" tsalle Mami tayi tace "Good idea gaba 蓷aya kana ya toshe i don't know how to do, sai yanzu bari kiga na kirasa a waya domin ance da sanyin safe ake kama fara" Fariha tai saurin fa蓷in "Wait Hajiyata zuwa ya kamata kiyi idan kin 蓷auki abun da muhimmanci, kinga ni jiya harna rasa yadda zanyi idan naji damuwarki sai naji ba komai bace a kan tawa" shiru Mami tayi tace "kamar ya?" Fariha ta share shawayen daya zubu mata tace "Saudat what should I do? Abban Taufiq ya mai dani sakarya a cikin gidansa,ina tsoran ha茩茩i na ya kamashi wlh,bazan iya bin maza ba domin da ina budurwa banyi yanzu da nake da yara bazan iya ba,amma na kasa jurewa rabuna dana ha蓷a shimfi蓷a da Abban Taufiq good 2yrs kenan,Nima fa mutum ce juya nai kuka harna gode Allah sai dai fa nayi azumi, wlh jiya da abin yaymin yawa da kaina na biyawa kai na bu茩ata" da sauri Mami tace "What da kanki fa?" Kuka Fariha tasa tace "Yaya kike so nayi Saudat abin yay min yawa zuciyata ga take da bugawa wlh" Calmly Mami tayi tace "it's okay! Kiyi hqr komai zaizo 茩arshe nasa ke ba irina bace dasai na fa蓷a maki wani abu,amma akwai number wani likita da zan baki kiyi masa bayani idan ba wata matsalar ce daga gareki saiki fa蓷a masa,ko kuma kikai 茩ararsa idan ma auren za'a raba sai a raba mene a ciki?" Da sauri Fariha tace "A'a banda raba aure Saudat wlh ina son mijina, yana kyautata min babu abinda na nema na rasa sai ha茩茩ina na kwanciyar Aure" tsaki Mami tayi tace "kinga ina da abinyi idan fuskata ta sace nazo wajan aiki mayi magana" daga nan suka katse kiran da sauri Mami ta shirya zuwa gidan Uncle tana gama shiryawa ta sanya li茩ab, fita tayi taga ba taga driver, mai kula da Flowers ta samu tace "Isa driver fa?" Kansa ya sunkuyar yace "Hajiya ai ya fita tare da Granny" baki ta ta蓳e ba tare kuma da tayi magana ba ta shiga motar ta mai 茩irar Mahindra XUV7000 black color taja da gudu tabar gidan. Yana zaune a saman kujera ya ma茩ala abun 蓷aukan sauti a kunansa kamar yadda ma'aikatan gidan Redio suke yayin program, lumshe idanunsa yay yana kallon yadda Arjun ke operating system cikin 茩warewa gefe guda kuma yana sauraran tambayar da wata take masa akan muhimmanci lemon tsami,shin da gaske yana rage sha'awa? Ko baya ragewa? Juyawa idanunsa yay domin idan da samu ya saba da irin wannan tambayoyin,shiyasa mutane da yawa suke masa kallon magidancin mai aure wanda ya tara iyalai da yawa. Zama ya gyara shima Arjun yabar abinda yake ya shiga kallon Sheikh domin shima yana bu茩atar jin wannan amsar, sautari yakan yanka lemon tsami with black tea ya shafa domin kwantar da sha'awarsa, dan haka yanzu a shirye yake domin jin full impormation akan lemon tsamin, Sheikh yay domin yama rasa ta ina zai fara a karo na farko kenan yaji tambayar tai masa nauyin jin yay shiru yasa Arjun sanya wa茩ar larabci a tashar, kallonsa Sheikh yay da ido yay masa alamar mene yasa ka kashe? Dry Arjun yay yace "naga baka shirya ba, da alama lemon tsami yana da matu茩ar tasiri ga hajiyarmu" ya fa蓷a yana shafa wandonsa tsaki Sheikh yay kamar bazai mgna ba sai kuma ya sauke numfashi tare da fesar da iska yace "Banza 蓷an iska" dry Arjun yay yace "ba zaka gane ba sai ranar daka rakani 蓷akin Amayarta zaka tabbatar da cewa ni蓷in cikakken 蓷an iska ne" da sauri Sheikh ya saita speaker gabansa tare dayin stop na wa茩ar cikin 茩asa da muryar yana Lumshe idanunsa yace. "Muhimmancin lemon tsami ga lafiyar maniyi Lemon tsami yana gyara maniyi Lemon tsami yana cikin muhimman 拼a拼an itace da likitoci suka ce suna da muhimmanci a jikin 蓷an Adam saboda sinadaran da ke 茩unshe a cikinsa. Akwai nau'in lemon tsami daban-daban a sassan duniya amma wanda aka fi sani shi ne 茩arami mai tsami musamman a Afirka da yankin Asiya. Mujallar lafiya ta Healthline a wani cikakken bayani da ta wallafa game da lemon tsami da amfaninsa ta ce lemon tsami yana 蓷auke da sinadarin Vitamin C sosai, kusan yana samar da kashi 20 na bu茩atar mutum. Yana kuma 茩unshe da sinadarai na iron da calcium da vitamin B da Potassium da magnesium" shiru yay yana maida numfashi da sauri Arjun ya 蓷auki gorar ruwan sa daya tawo masa dashi ya tsiyaya masa a cup ya bashi a sanyaye ya kar蓳a tare da kafawa a bakinsa sai da ya shanye ruwan tas,sannan yaja kujerarsa baya ya shiga maida numfashi, gaba 蓷aya matan gidan redio'n da mazan tsayawa sukai da abinda suke suna sauraran abinda zai ce,bayan ya maida numfashi ya 蓷ura da fa蓷in. Sannan lemon tsami yana kunshe da sinadaran da ke hanawa ko rage lalacewar kwayoyin halitta a jikin dan adam da ake kira antioxidants a Ingilishi. Binciken ya bayyana cewa ci ko shan lemun tsami yana 茩ara 茩arfafa garkuwan jiki, yana kuma rage barazanar kamuwa da ciwon zuciya da kansa da ciwon koda da kuma inganta lafiyar fata" lumshe idanunsa yay yana shafa sajensa wanda yake a 茩wance yace "Muhimmiyar tambayar Shin Lemon tsami na tsinka maniyi?" Zaro ido Arjun yay yana 蓷an danne dryarsa gudun kada Sheikh yaji, kallon kai 蓷an iska ne Sheikh yaywa Arjun kafin ya 蓷ura da fa蓷in. "Wasu mutane sun dade suna ganin cewa shan lemon tsami yana illa ga rayuwarsu ta aure, tsakanin al'umma ko kuma a al'adance ake bayyana cewa lemon tsami yana tsinka maniyin namiji. Wani lokaci ma akan fa蓷a wa mutum cewa shan lemon tsami yana rage 茩arfin sha'awa ga maza da mata da kuma rage 茩arfin mazakuta. Sai dai Hajiya Jummai Hassan 茩wararriyar likita kan abinci da ke asibitin Wuce a Abuja, babban birnin Tarayyar Najeriya, ta shaida wa BBC cewa, baya ga amfanin lemon tsami a hanyoyi daban-daban na lafiya yana kuma 茩ara inganci da gyara maniyin mutum. Ta ce lemon tsami yana da amfani da yawa ana - amfani da shi ta hanyoyi daban-daban wurin sha da kuma abinci. "Yadda mutane suka 蓷auka cewa lemun tsami yana da matsala ga ma'aurata ba haka ba ne domin yana da amfani a jiki sosai. Domin wani bincike ya nuna cewa idan ana shan sa ba da yawa ba yana gyarawa da inganta maniyi." "茒an ruwan lemun tsamin da ake matsawa a ruwa ko a shayi a sha bai kai yawan da zai tsinka maniyi ba- sai dai ya gyara da inganta shi." "Nasan duk yadda ake shan lemun tsami ba a matsa shi har rabin kofi zallarsa a sha - amma 蓷an matsawa kadan ba shi da wata matsala ga lafiya ko tsinka maniyi kamar yadda ake cewa," inji kwararriyar likitar abincin. Sai dai kuma 茩wararriyar likitar ta ce shan lemun tsami da yawa a lokaci 蓷aya yana iya tsinka maniyi musamman ga masu son 茩ayyade iyali kamar wa蓷anda ba su son haihuwa. Ta ce akwai bincike da aka yi a Australia wanda ya nuna cewa yawan shan Lemun tsami adadi mai yawa a lokaci guda yana iya tsinka maniyi. "Idan an yi amfani da shi a jiki kafin jima'i ko kuma a matsa ruwansa sosai a sha zai iya tsunka maniyi." Shan sa ne da yawa lokaci daya ne ba a so- Kuma duk abin da ya yi yawa yana da matsala amma baya da wata matsala ga ma'aurata. Yana gama fa蓷in hakan yay saurin katse shirin ta hanyar sanya tallah, kallonsa Arjun yay yace "Malam ya haka bayan baka gama ba,Nima ina da tambaya" banza yay masa yaci gaba da duba takardun gabansa, Arjun yace "Ya kamata gsky kai min lecture ta musamman yadda san sumar da My Aliyah kaga in one time ta 蓷auki cikina yadda zan samu damar haihuwa da wuri na baka abinda na haifa" wani duka Sheikh ya kaiwa Arjun yana kwa蓳e fuska yace "stop buddy ban so, kasan komai lokaci ne fa dan haka bana fidda ran wata rana zan shiga duniyar da kake 茩wa蓷ayin shigarta, kawai dan ban san tayaya 茩addara zata zomin da abun ba" Shiru Arjun yay sai kuma yace "kaga tunda ka katse mana shiri tashi muje ka rakani wajan my Aliyah ina son naji abinda take so" "God forbid dani za'a shirya bidi'a? Kasan Allah ka rage rawar kai babu abinda za'ai daga walima sai 蓷aurin auren walimar ma sai anyi 蓷aurin auren" 蓳ata fuska Arjun yay yace "Haba buddy nidai gsky ka shiga ha茩茩ina" shafa 茩irjinsa yay yana sakin Murmushi mai sauti yace "to wannan zamanin mata da aljanu sukai masu yawa ana fara ki蓷a kaga 拼ar 拼an mutane suna zubewa a 茩asa kamar wasu tattabaru, nikam bana so" tura Wheelchair Arjun yay yace "ok nama fasa zuwa muje kawai gidan Uncle kaji kiran da yake maka" jama'ar gidan redio'n suka dinga gaisar da Sheikh suna masa gdy da ido kawai yake kallonsu domin bai fiya sakewa da mutane ba,daga Arjun sai yaran gidansu. Bayan sun hau kan titi Sheikh yay 茩asa da murya yace "mu huce airport after y maje gidan Uncle" murmushi Arjun yay yace "Duk yadda kace haka za'ai Sheikh Imam hamdan Balarabe. Sosai Fannah tasa Barrister a gaba tana kuka tare da begen 蓷insa akan ya janye maganar auren, murmushi yay mata yace "mene yasa baki so?" Kai tsaye tana sauke ajjiyar y tace "Nifa bana sonka" har ransa yaji 蓷acin maganarta dan haka ya mi茩e tsaye yace "But ni ina so ina 茩aunar Auren yay za'ai?" Kuka ta 茩ara sawa kamar 茩aramar yarinya tace "wlh bana so ran kuwa zai 蓳aci da wannan auren, ka 蓷auka sabur 茩addarar muce zata fara dani dakai, badai kace sati biyu kakeso ba" yana 茩are mata kallo yace "eh haka ne,amma yaymin tsayi wlh naso ace 1week ne amma yana iya dole zan hqr, kinga ana auren zan 蓷auke ki zuwa honeymoon" idanunta ta share tas tace "Shikenan zanyi Auren amma ka sani auren nan na nufi abubuwa da yawa, wlh wlh idan har aure akai aka haifan baza ka taba samun abinda kake muradi ba kana ji kana gani wani zai amfana dani kuma da auren ka a kaina..... *SARAUTA 馃憫* 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 2锔忊儯9锔忊儯-3锔忊儯0锔忊儯 "Badai budurwar zuciyarka ta dake 瞥ar cikanka take so ba? Ok fine idan ni kake so tabbas zaka saman idan kuma gangar jikina kake muradi zaka mutu da wannan muradin domin baza ka ta蓳a samun sa ba, wlh ni bana sonka dan Allah try to understand my feelings,zuciyata akwai wanda take 茩auna da muradin kasancewa dashi tun kafin na san menene so da kuma da蓷in sa,ina jin kamar zan kasance dashi amma 茩addarar aurenka na shirin wargatsa min all my plans" with much surprised yake bin bakinta da kallo gaba 蓷aya bata huce good 17yrs a duniya ba amma har soyayya tai mata wannan mugun kamun? Tabbas ya shirya fa蓷a da dukkan wanda zai kawo masa cikas a zaman aurensa da Fatimansa,ya shirya 茩alubatanar ko uban waye wanda take so da kuma 茩auna kuma a shirye yake da shafe babinsa a duniyar baki 蓷aya, juyawa tai da sauri zata bar wajan yay saurin ri茩e gefen hijab 蓷inta yana fa蓷in "Wait Fatima.." tsayawa tai ba tare data kallesa ba sai ajjiyar zuciya kawai take saukewa, from head to toe 蓷inta yake 茩are mata kallo sai yanzu ya kula da zallar 茩uruciyarta domin ko a fuska ka kalleta kasan yarinya ce 蓷aya sharaf. Kamar daga sama yaji muryar ta tana fa蓷in "kima 蓷auke rayuwa take, Soyayya kuma bada rayuwa take" Murmushi ya sakar mata yace "of course my dear,idan kin shiga ciki ki cema Abba gobe Uncle zaizo" ko 茩ara kallonsa ba tai ba ta shige cikin gida tana share shawayen da suka taro a cikin idanunta, juyawa yay zuwa cikin motarsa mai 茩irar Audi RS5 mai blue black, kai tsaye hanya ya 蓷auka domin a yau yake son komawa Abuja. Nnamdi Azikiwe International Airport Nnamdi Azikiwe International Airport is the prime international airport of the capital city of Nigeria, Abuja. Situated, shine airport 蓷in dasu Sheikh suke jiran zuwan su Fareeq da Bahaiyya, cikin nutsuwa passengers suka fara sauka daga cikin jirgin wanda ya sauka a filin tashi da saukar jirgi na Nnamdi Azikiwe International Airport, kusan sune na 茩arshen fitowa kowa ka gani yana cike da farin ciki da murna, kusan rabin mutanan cikin jirgin students ne wanda suka samu hutu sakamakon kammala exam 蓷in 3rd semister da sukai, kowa yana 蓷auke da jakar matafiya, wata farar yarinya ce wacce ba zata huce age mate 蓷in Fannah ta fara ce tass ta fara sauka daga stairs 蓷in jirgin fuskarta 蓷auke da zallar murmushi, tana sanye da duguwar milk wacce akaiwa ado da red 蓷in stones rigar ta tsage daga gaba kana hango dugun crazy jeans data sanya,tai rolling kanta da red 蓷in veil, hannunta ri茩e da trolly 蓷in ta, fuskarta ta cika da farin ciki gaba 蓷ayan ta ba zata huce 17 to 18 yrs ba, daga bayanta kuma wani chocolate 蓷in sarauyi ne bashi da tsayi sosai but he's handsome guy yana kyau mai tasiri a zuciyar mace, da sauri shima yake sauka daga stairs 蓷in jirgin bazai huce 20yrs zuwa 22 ba amma gaba 蓷aya suna da girman jiki wanda hutu da jin da蓷i da kuma kwanciyar hankali sune sukai tasiri a jikin nasu har ya haddasa masu girman jikin, kasa jurewa sukai a kusan tare suka kwaso da gudu suna fa蓷in "Yayahhhh Sheikh, Yayahhhh Sheikh" fa蓷a蓷a fuskarsa yay da Murmushi tare da gyara zamansa da kyau a saman kujerar da yake domin yasan suna iya ka dashi wajan kokawar hawa jikinsa, rige rige zuwa wajan sukai da sauri kuma Fareeq ya ture Bahaiyya ya fa蓷a jikin Sheikh yana fa蓷in "Yayahhhh Sheikh we missed you a lot missed wlh,kamar nai fiffike na dawo Naija haka nake jina" lumshe idanunsa yay tare da bawa 蓷an uwan nasa side hug yace "Wlcm back Fareeq Hamdan Balarabe wlcm Bahaiyya Hamdan Balarabe" Bahaiyya kuka tasa tana turo baki gaba, da sauri Sheikh ya ture Fareeq daya shige jikinsa yace "茦aton banza" dry Fareeq yay yana kallon Arjun yace "Yaah Arjun mun sameku lafiya?" Arjun ya 蓷auke kai yace "A'a ban sani ba tunda ni ba za'a rungome ni ba" da sauri Fareeq ya rungome Arjun yana fa蓷in "double sorry Yayana" kansa ya shafa yace "Ohh Fareeq an zama manyan samari ma sha Allah" dry Fareeq yay yace "kai Yaah Arjun" Kallonta yay yace "Sorry Habibty" tana 茩ara matsu hawayen idanunta tace "Ba Yaah Fareeq ba ne kuma na riga shi zuwa wajanka shine ya ture ni" Murmushin da baya barin fuskarsa a 拼an kwanakin nan yay yace "yanzu baya baki wajan ba?" Kai ta gya蓷a masa yana sauke ajjiyar zuciya yace "Barakallahu fikiii how was your study?" Tace "Yaah ba sau茩i wlh" Murmusawa yay ka蓷an ba tare da yay mgna ba yaja idanunsa ya rufe ruf kamar mai shirin yin bacci. Wayar Arjun ce ta fara ringing da sauri yay answering call 蓷in sbd ganin sunan Uncle Sham yana kira, cikin ladabi yace "Ina yini Uncle" daga can 蓳angaren Uncle ya gyara zama idanunsa akan Mami yace "kai da Imam kuzo yanzu" Arjun yace "Uncle bamu ka蓷ai bane munje 蓷auko su Fareeq ne" jinjina Uncle Sham yay yace "ok ki fara drng nasu a gida then zai kuzo nan is that clear?" Arjun yace "Yeah" daga nan gaba 蓷aya suka nufi gida bayan sun sauke su Fareeq suka juya zuwa gidan Uncle Sham, haka nan Sheikh ya samu kansa da fa蓷uwar gaba amma sai bai nuna a saman fuskarsa ba, yana zaune ya lumshe idanunsa yana yana sauraran bugun zcyarsa wacce bata fita sai da tunanin Aljanarsa. A zaune suka samu Uncle a saman kujera idanunsa sanye cikin farin glass, ga laptop a gabansa yana operating akan aikin da yake wanda ya wancin dukiyar da yake kula da ita bata kowa bace face Sheikh, kusan fiye da rabi na Dukiyar Sheikh tana hannun Uncle Sham yana kula da ita, sam Sheikh bai kula da Mami dake gefe 蓷aya zaune a saman kujera ba,sai matar Uncle Sham mai suna Aunty Amina, Arjun ne ya zauna saman carpet bayan ya gaida Uncle da Aunt Amina, sbd shima bai kula da Mami wacce take ta rufe gefen fuskarta wanda ya haye lokaci 蓷aya ba. A sanyaye cikin kasalar data saukar masa yana 蓷an fidda numfashi a hankali ya 蓷aga kansa tare da duban Uncle da zararan gashin idanunsa,ya sauke ajjiyar zuciya tafi a irga kafin ya samu damar bu蓷e baki cikin 茩asa kuma da murya yace "Evening Uncle" Murmushin Uncle Sham yay zuciyarsa fass da ganin Sheikh cikin nutsuwa ba kamar sauran shekaru da watannin da kuma satittikan zuwa kwanakin daya 蓷i ba bashi da walwala. "Imam my son kana lafiya?" 茦asa Sheikh yay da gansa sbd sarawar da yaji yay masa yana sauke ajjiyar zcy yace "Allahamdulillah!" Ya 茩are maganar yana jan manyan idanunsa wanda suke cike da bacci ya rufe, gyara zama Uncle Sham yay yace "Me kake shiryawa rayuwarka Didat?" Da sauri Mami ta kalli Uncle Sham sbd sunan da taji ya amsa na Didat sai kawai ta 蓷auke kai tana tunani kala虏, shiru Sheikh yay domin bashi da amsar tambayar da Uncle 蓷in ke masa, up 蓷in laptop 蓷in yay yace "what i mean mene hujjarka ta茩in am Amincewa Auren yarinyar da Barrister yake fa蓷a maka?" 茒an ha蓷e fuska Sheikh yay ba tare kuma da yay magana ba sai kuma ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya wacce ta cika 蓷akin, Uncle Sham yace "it's okay! Na fahimta, amma kasan zama haka a gareka bamai yiwuwa ba ne ko? Idan ta茩amar ka Mama na kula da kai wata rana dole zata gaza yayinda tsufa ya gama cinta,ko yanzu dauriya kawai take amma responsibilities 蓷inka ya kusa fin 茩arfinta" shiru kowa yay yana sauraran abinda Uncle Sham ke fa蓷a kana yace "me yasa baka son Auren ita Nanan?" Runtsa idanunsa yay da 茩arfi ya shiga sauke ajjiyar zuciya dan seriously baya 茩aunar ai masa mgnar wata 拼ar idan ba Aljanarsa ba, Uncle Sham ne ya 茩ara maimaita masa tambayar kansa a 茩asa idanunsa a lumshe yana yatsuna fuskarsa cikin 茩asa da Murya very slow yace "ban so ne Uncle" jinjina kai kawai Uncle yay cike da gamsuwa yace "ko kana so ba lallai ya yiwu ba" Anut Amina tace "why?" Yace "I don't think a Governor will give him his daughter hands in marriage, Duk dukiyar daya tara, cos shi kansa baya da labarin auren shima Young brother 蓷insa wanda suke uba 蓷aya ne yake son abun sbd lura da yadda yaga yarinyar tana 茩aunar Sheikh, dan haka ka manta da wannan mgnar, just forgot the past kawai ka fuskanci 茩alulaban dake gabanka ko zai sameka" cikin rashin fahimta suka kallesa gaba 蓷aya kafa蓷a ya 蓷aga yana maida idanunsa kan jaridar darly trust dake gabansa. Tun daga bakin 茩ofa Granny ta sanya kuka tare da cire gefen mahaifinta tana fa蓷in "Assha, Assha Allah dai ya shiga tsakanin na gari da bugu" idannunsu suka bayar zuwa bakin 茩ofar harta shigo ta nemi waje ta zauna tana matsar 茩walla, Aunt Amina ce tace "Mama lfy dai ko?" 茦ara matsu hawayen tayi tana share hanci tace "inafa lfy Aminatou?" Uncle Sham ya 蓷aga kansa ya kalli Granny wacce take matsayin yayar mahaifiyarsa yace "Mama wanine ya mutu ne?" Kamar wacce aka fa蓷awa wani abu ta 茩ara rushewa da kuka tana matsar 茩walla tace "Inafa Shansu, wani abun alamara na gani a talabijin wai wani 茩aton mutum fisabilillahi ya 蓷aga uwar 茩afar sa ya danne mutum ana ji ana gani babu wanda yay mgn saima ihu suke,amma ai dai babu kyau cin zali na gaya maka gsky wancan har baki aka fasa masa nikam ina zan zauna gidan Sadia ina ganin wannan lukutar masifar fisabilillahi? Itama dai Sadia zama kawai ake da ita ba'a gama sanin 茩arfin imaninta ba wlh, nidai na bar mata gidanta babu ruwana" kusan rabin parlon sai da suka murmusa Uncle Sham yace "Hajiata kodai Resling film Kika kallah ne?" Da sauri Granny tace "Yawwa 蓷an albarka sisilin amma dai ko gantalallu wlh ita kuma Sadia badai na bar mata gidanta ba?" Jinjina kai Uncle Sham yay yace "haka ne" Arjun dai na zaune yana jin yadda ake gantalar da uwarsa murmushi kawai yake, Gyara zama Uncle Sham yay yace "Allahamdulillah daman su nake kowa ya taro nasu kiran Baffanka a waya to baya 茩asar baki 蓷aya,ina son na sani da gaske abinda Saudat ta fa蓷a gsky ne ko menene?" Tun zuwan Granny sai yanzu ya 蓷aga kansa ya kalli Uncle Sham ba tare kuma da yace komai ba yaja idanunsa ya rufe. Granny dake kuka tai tsit tana son taji abinda Uncle Sham zai fa蓷a "Saudat tace akwai mutanan 蓳oye a jikinka haka ne" da sauri ya 蓷aga kai ya kalli Uncle 蓷in nasa kasa mgna yay sai ajjiyar zcy da yake saukewa, Granny ce ta muskuta tace "Wace Saudat kuma? Wacce gayyar ce?" Uncle Sham yace "gata nan gabanki ai Mama ita ta fa蓷a gama ciwon da suka ji mata nan, kuma tace kema an ta蓳a tsorata ki da mai kamarki" shiru Granny tai tana kallon Mami shima Sheikh sai lokacin ya juya ya kalli Mami suna ha蓷a ido ta janye nata idon tace "Eh Uncle gsky ne, shima kansa Sweet yasan da hakan kuma ina da tabbacin sune suka hanashi Aure domin a mgnarsu ta jiya sun tabbatar min da haka" kafin kowa yay mgna Granny ta fashe da kuka tana fa蓷in "kiji tsoran Allah Saudala kema uwa ce ki rasa sharrin da zakiwa jikana sai na Aljanun fisabilillahi? Kuma dai wlh Nima ina zargin haka sanin cewa Imamu malami ne yasa ban ta蓳a kawo tunanin wannan ba, to tayaya zanyi wannan tunanin do Allah? Tunda sai babu kyau zargi kuma wutar mai zargi daban take, amma nasha zuwa nemansa sai naga baya nan sai na koma 蓷akinsa na ganshi shida Ranjun yace wai fita sukai,wani lokacin ma harda Barista nake ganinsa,naita Mmki sbd nasan Barista ba zama yake ba, nasha zuwa ina samunsa yana bacci yana surutai shi 蓷aya yayta 蓷aga 茩afa kamar dai wanda akaiwa kaciya, to haka nan naje 蓷akinsa a ranar da nake gaya maka ya yini baya gida to wlh ina zuwa naga 茩atuwar macijiya a jikinsa, ina dalili ina mafari zaka jawa kanka masifa tunda kana da hanyar rabuwa dasu" Sheikh ji yay ransa ya 蓳aci haka nan jikinsa ya 蓷auki rawa jijiyoyin kansa suka fito a saman goshinsa lokaci 蓷aya duk gargasar jikinsa suka mimmi茩e tsaye, ya shiga fesar da numfashi yana jan ajjiyar zcy, sosai Uncle Sham ya ka蓷o da jin zancan Granny idanunsa akan Sheikh yace "is that true?" Shiru Sheikh yay idanunsa na sauya launi Granny tuni tai bayan kujera ganin abinda Sheikh yake, cikin tsawa Uncle Sham yace "dakai nake Imam haka ne? Gsky ne abinda Mama take fa蓷a ko mene? Da gaske ne akwai Aljana jikinka" idanun Sheikh akan Mami yaja ajjiyar zuciya ba tare daya kalli Uncle Sham ba yace "haka ne, kuma ina sane da ita a jikina rayuwa da ita ya fimin rayuwa da Iyayena tunda ta fisu 茩auna ta,bana jin kuma akwai abinda zai rabani da ita sai dai wata sabuwar 茩addarar" kasa mgna Uncle Sham yay sai kallon Sheikh kawai da yake, Arjun ma with much surprised yake bin Sheikh da kallo, sai yanzu abubuwa da dama suka fara dawowa kansa, wato Airahn da yake yawan fa蓷a ba kowa bace face Aljanar dake jikinsa, zanan da yay ba kowa bace a jiki face Aljanarsa, da yawan lokuta yana ganin Granny a jikin Sheikh ashe ba kowa bace face Aljanar dake jikin Sheikh, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wanne irin abu ne haka? Ta maza Uncle Sham yay yace "ita aljanar da ita zaka zauna har 茩arshen rayuwarka kenan?" Kai tsaye Sheikh ya bashi amsa da "Eh" Jinjina kai Uncle Sham yay ba tare da yay mgna ba ya 蓷auki wayarsa ya shiga latsawa harya fice daga parlon not too long time ya dawo ya zauna ba tare kuma da yace komai ba, cikin 蓳acin rai Sheikh ya kalli Mami ya jinjina kansa ita dai ko a jikinta tasan sai an cire Aljanar jikinsa sannan zata samu damar kasancewa da sweet Imam 蓷inta. 茦ara mi茩ewa Uncle yay babu jimawa ya dawo da wani babban Malami wanda yake 蓷auke da babbar jaka da kuma Kur'ani a hannunsa, zama Uncle yay fuskarsa a sake ya kalli malamin yace "Sit Malam" Zama Malamin yay kamar yadda Uncle Sham ya bu茩ata kallon tsaf yaywa Sheikh ya ganu gskyar lamarin, Sheikh wanda ya dur茩osar da kansa ya kalli Arjun yace "let's go" kafin Arjun yay mgna Granny dake bayan sofa tace "me kace?" "Malam ina son a cire Mutanan dake jikinsa yanzun nan" zama Malam ya gyara yana kallon Sheikh wanda yake zaune ko mutsi ba yayi sai sakin ajjiyar zuciya da yake. A can cikin jeji kam Airah ce kwance tana fitar da numfashi sai Tijama dake gefenta tare da Tu蓳e, cikin mawuyacin hali ta kalli Tijama tace "Nasan bazan tashi ba, na san kin fini sanin suwaye suke farautar rayuwar Sheikh da kuma abinda suke so game dashi, Nakasar Sheikh ba daga Ubangiji take ba magauta ne suka samar da ita tun yana 茦arami,sannan ba Saudat ce ka蓷ai take bu茩atar wani abu game dashi ba,bayan ita akwai wasu, Ya kakata ina son 茩addarar Imam yazo masa da sau茩i, bazai iya 蓷auka ba naso na kasance dashi amma nima bani nake da kai na ba,akwai wanda ya halicci ne wanda a koda yaushe zai iya 蓷aukan rai na,amma ina son kimin wata alfarma Yake Kakata" Tijama da jikin Airah ya fara bata tsoro kuma ta tabbatar wannan karan ba zata tashi ba ta da蓷e da sanin Airah ba zai duguwar rayuwa kamar yadda ake fa蓷a sauran aljanu nayi,rashin Airah a jikin Sheikh ba 茩aramar tawaya bace amma dole tasan abin yi, kallon Airah tayi tace "Me kikeso ya jikanyata?" Sauke ajjiyar zuciya tayi idanunta na janye wa tace "kalli Tijama yadda Rayuwata yake ba茩in cikin rabuwa da ni? Basu san ko basu rabani dashi ba Ubangijin daya ha蓷amu yana gaf da rabamu ba, Tijama ina son Sheikh Imam hamdan Balarabe yay farin ciki a rayuwarsa bana son yay kuka akan rashina kiyi abinda zaki akan cikar muradina, kiyi 茩o茩arin 蓷aukan fansar da nace zanyi akan wanda ya lalata Rayuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe, Tijama a koda yaushe numfashi na iya tsawaya ina son ki gayamin abinda kike 蓳oyewa game da Sheikh wanda kikace SIRRIN MU ne ina son sani yanzu" shafa kanta Tijama tayi tace "Tabbas nakasar Sheikh ba lalura bace samar da ita akai ta hanayar a siri tun yana cikin mahaifiyarsa abu guda ne zai dawo masa da 茩afafuwansa har ya fara tafiya kamar sauran mutane" Airah na jan numfashi idanunta na tsiyayar da hawayen ba茩in ciki da kuma takaicin rabuwa da Mijinta tace "Menene shi Yake Kakata?" Tijama ta kalli Tu蓳e tace "Sheikh bazai ta蓳a taka 茩afafuwansa da zumar tafiya ba har sai ya kusanci mace.... 馃Hello nace idan an fitar da wannan sai a nemi sanitizer a wanke hannu asa face mars aci gaba da zaman jira SIRRIN MU isn't free book Contact to subscribe 08119237616 ga Niger 84506476 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 3锔忊儯1锔忊儯-3锔忊儯2锔忊儯 Zare ido Airah tayi tana 茩ara kallon kakarta ta "Tabbas sai ya kusanci mace yay tarayya ta auratayya da ita sannan 茩afafuwansa zasu warke ya fara tafiya kamar sauran mutane,haka tsarin karyewar asirin yake, komu bamu da ikon da zamu karya wannan sihirin sai dai mu taimaka masa wajan samun macen da zata bashi wannan damar" kuka Airah tasa tace "Mene yasa sai an sama min kishiya kafin Rayuwata ya samu lfyarsa? Bazan iya jurar ganinsa da wata ba koda babu raina please Tijama do something" ri茩eta Tijama tayi sosai sbd rawar da jikinta ya fara cikin 茩aramin lokaci ta fara kokawa da numfashinta, ri茩e hannun Tijama tayi da kyau tace " please i need your help Tijama" shafa kanta tayi tare da danne mata 茩irji tace "zan maki komai zan 茩arasa cika maki muradin ki ko bayan babu ranki, amma dole ki rabu da Imam a dai-dai wannan lokacin domin hakan shima wata damace a garemu, ki fita a jikin Sheikh yanzun nan Airah" kuka Airah tasa tare da juya idanunsa zuwa gefe guda tana hango Sheikh dage gaban Uncle Sham kansa a 茩asa, girgiza kai tayi tace "i can't Tijama dan ki rabu dani na mutu a jikinsa ko zan samu sau茩in abinda na keji a raina, ki barshi yaga mutuwa dan Allah Tijama" tsawa Tijama ta buga mata mai 茩arfin gaske tace "idan baki fita a jikinsa ba yanzu tayaya zan samu damar kawo maki shi nan? Ya zama dole ki hqr da jikin Imam tunda ba tare Ubangiji ya kawo ku duniyar ba, idan kuma taimakon nasa da gaske kike sonyi dole ne ki 蓷auki taki 茩addarar kamar yadda shima sabuwar 茩addara zata riskeshi a tasa rayuwar, rabuwa da Sheikh Imam hamdan Balarabe ya zama dole domin hakan ka蓷ai zai sanya mubawa matar Ubansa kunya a gaban muta nan da suka amince mata,kinga ko gaba ta kai wani zancen ba zasu yarda da ita ba" 茩an茩ame jikinta tayi tana karkarwa tare da danne 茩irjinta dake mata ciwo tace "shikenan zan rabu dashi Tijama amma kimin al'茩awarin babu wata 拼ar macen da zai ra蓳a soyayyata ce kawai zatai ta tasiri a zuciyarsa, da soyayyata zai dauwama ita zata zamu abokin shirarsa, zata zame masa mata 蓷a Aboki, dan Allah kada ki bari wani abu ya raba tsakani na da Rayuwa ta" tsaki Tijama taja duk tana tausayin jikar ta amma hakan bazai sanya ai mata abinda take so ba,ita da zata bar duniyar ta yaya zata bar Mutum kamar mara lfy bayan tafi kowa sanin ingantacciyar lfyar da Sheikh yake da ita, clamly tayi tace "Look! Airah do what is right not what is easy, kada kiyi amfani da damar ki ki cuci bawan Allan da baiji ba bai gani ba, kinsan cewa da bakya jikin Sheikh da bazai ta蓳a kawo iyanzu ba tare da mace ba, yana da 茩arfin sha'awa irin mazan nan ne da basa iya jure abinda suke ji game da mace, Sheikh kaifi 蓷aya ne tayaya kike tunanin duk wannan lafiyar da Ubangiji ya ba shi mu kuma mu zama masu son kanmu wajan da茩oshe sa, wanda suke lalata rayuwar Sheikh kima suke nema ke kuma naki soyayya ce, Kima 蓷auke rayuwa take Soyayya kuma bada rayuwa take,kinga hakan na nufin zaki iya sadaukar da dukkan farin cikin ki akan Imam, to ki 茩arfafa zuciyarki kiyi supporting 蓷ina akan raguwar aikin da baki 茩arasa ba, na shaida kema kin shaida kaima Tu蓳e ka shaida Airah ba zata tashi ba, to why are you wasting your time akan abinda kinsan ba mai yiwuwa ba ne" zuwa lokacin Airah bata fahimtar abinda Tijama take fa蓷a idan Idanunta na kan Sheikh tana tuna yadda zai iya rayuwa babu ita, tana tuna tarin 茩alubale da kuma manyan 茩addarori da zasu hau kansa? Bazai iya ba Sheikh 蓷inta bashi da hayaniya bazai iya 蓷aukan tension 蓷in da zai hau kanshi ba, yaya zatai tabi magnar Tijama ko kuma ta shareta, Ajjiyar zuciya mai 茩arfin gaske ta sauke tana 茩ara dun茩ule wa waje guda yayinda wani jini ya fara biyo bakinta, da 茩arfi kuma ta sanya ihu da kuka, Tu蓳e ne ya ri茩eta yana fa蓷in "Airah kiyi hqr dole ki hqr da Sheikh idan soyayyarki gsky ce ya zama dole ki bamu damar da zamu taimakawa rayuwarsa ya samu lfy sannan mu hska masa ba茩i yansa" cikin fitar hayyaci da 蓷aukewar numfashi tace "What should I do?" Kai tsaye Airah tace "ki sakar masa mazantakarsa frist, sannan ki dawo masu da nutsuwarsa ya fara gani mata a matansu ba kamar yadda yake masu kallon maza ba,ki dawo masa da asalin fa蓷an sa domin wannan shiru shirun da yake dashi duk kece sili duk masifar ABU MALEEK da DEEN Sheikh ya fiso so dole kibar hakan ya faru" cikin kuka tace "idan nayi hakan kina da tabbacin zai samu farin cikin da nake masa burin samu a rayuwarsa?" "Why not? Zai samu farin ciki kafin samuwar farin ciki amma dole sai zu茩ata sun 蓳aci, kin san idan kana son abu 茩alu bale baya hana kaso abu sai dai ka 茩ara kusanta kanka dashi, zaki mmkin Sheikh zai zama Garkuwa ga jama'ar gari, zai zama zaki wanda babu wanda ya isa ya taka shi, zai zama zakara wanda kukan sa ka蓷ai zai tashi al'umma" rungome Tijama tayi a jikinta bata 茩aunar rabuwa da Sheikh 蓷inta amma ya zama dole ta rabu dashi tunda hakan ne ka蓷ai zai sama masa farin ciki, wani gigitaccen ihu da 茩ara ta sanya sai kuma cak numfashinta ya tsaya. Jikinsa rawa kawai yake tunda Malamin ya bashi ruwan rubutu yasha kana ya fara yi masa karatu ko 蓷aga kai baiyi bare su sanya ran aljanar dake cikin sa zatai magana kuma ta fadi dalilin daya sanya ta shiga jikinsa, gumi kawai yake ha蓷awa jikinsa sai rawa yake idanunsa a lumshe ya sanya dukkan hannayensa ya rungome 茩irjinsa dasu sbd dukan da zuciyarsa take masa, Arjun na can gefe guda a zaune idanunsa ya ka蓷a yay jaa sbd 蓳acin rai harga Allah abinda Mami tai baiji da蓷insa ba, yasan cewa Sheikh yana da matsala sbd shi kansa yasha kamasa yana wasu abubuwa na almara amma bai ta蓳a kawowa kansa akwai wasu mutanan 蓳oye a jikin Sheikh 蓷in ba, kullum yana masa addu'ar Ubangiji ya yaye masa damuwa da kuma 茩unci dake cikin zuciyarsa,Malamin ne ya sauke numfashi yana mai 茩ara 茩arewa Sheikh kallo da idanunsa, kafin yaja numfashi yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe kalleni" banza Sheikh yay masa domin shima ya fara fita daga nutsuwarsa ji yake kamar yana shirin rasa wani abu mai matu茩ar muhimmanci a rayuwarsa, Uncle Sham ya kalli Malamin yace "Ya dai Malam?" Jinjina kai Malamin yay yana 茩ara kallon Sheikh kana ya kalli Mami yace "Hajia kin tabbatar da abinda kika fa蓷a gsky ne?" Kai tsaye Mami tace "haka ne Malam" bai 茩ara mgna ba ya 茩ara bu蓷e shafin Alkur'ani yaci gaba da karatu sai dai yay karatu mai yawa amma ko mutsi Sheikh bai ba, gajiya yay yace "gsky ko ba茩in Aljani ko Aljana ce a jikinsa wannan karatun ya isa yasa ya 茩one bama yay mgna ba" cike da gamsuwa Uncle Sham yace "Malam kenan babu batun mutanan 蓳oyen ko?" Kai ya jinjina yace "gsky babu sai dai akwai abu a jikinsa amma bana da ikon aiki a kansa sbd ba huru mina bane" mi茩ewa Uncle Sham yay yace "Ngd Sosai Malam Allah ya 茩ara girma" Malam yace "Kai haba yiwa kaine fa kuma ai aikin mu ne ai so no need to thanks" rakasa yay har waje yana fita Granny ta fashe da kuka tana fa蓷in "Ni daman nasan sharri ne kawai irin na Saudala,banda haka yaya za'ai Alaramma kamar Imamu ace wai Aljana ta auresa fisabilillahi? Aiko makaho ya sha yasan wani zancan bana 蓷auka bane,hankalinki ya kwanta kinci zarafin Imam to wlh keda Allah ha茩茩ina ka蓷ai bazai barki ba bare na Imam,babu ruwana ai Allah gafurur rahimu ne sai kiga Ubangiji ya yafe maki idan kiga nemi ya fiyar mu,amma wlh ba wasa ba kinci mutuncinsa aljani fa ba wasa ba" daga ba茩in 茩ofa Uncle Sham ya tsaya yace "Yaya haka Mama? Meye abin kuka a nan kuma,ai hamdala zaki tunda dai Allah ya 茩aresa" 茩ara rushewa da kuka tai tana fa蓷in "babu ruwana ka barni nai kukan ko zanji da蓷i kaima Imamu yi abunka za nemu maka ruwan wake fuska" Jinjina kai kawai Uncle Sham yay tare da fa蓷in "Toke Saudat kinji me Malam yace dan haka ki sake jikinki babu komai in sha Allah! Allah zai kiyaye" Anut Amina tace "Ameen" Arjun ma ya amsa, Mami kam kasa samun nutsuwa tayi sbd ta tabbatar da Aljanun Sheikh sbd ga shaidar a fuskarta nan, Tayaya za'a ce yanzu kuma babu su? Gsky akwai wani abu akwai dalilin rashin bai yanar su amma ne shi? Shine abinda bata sani amma dole ta bincika, tashin hankali Sheikh ya shiga hankalinsa ya茩i kwanciya da rashin bai yanar Aljanarsa shi zafi kowa farin ciki ba bayyanar ta domin zai samu 拼an cin rayuwa da ita ba tare dasa ido ko kuma wani abu ba,yasan kuma dukkan aljanu suna bai yana yayinda ake masu ru茩iyya where is my fairy? Tana ina? Ina ta 蓳oye, nan da nan idanunsa ya 茩ara birkicewa lura da hakan kuma yasa Uncle Sham cewa Arjun "kuje gida Allah ya tsare" mi茩ewa Arjun yay tare da tura Wheelchair har zuwa compound na gidan kai tsaye kuma ya taimakawa Sheikh ya shiga cikin motar kana ya na蓷e Wheelchair shi kuma ya zauna seat 蓷in driver yaja motar da gudu zuwa gida, suna fita Granny ta mi茩e itama ta nufi waje driver yaja ta zuwa gida, ajjiyar zuciya Mami ta sauke kafin ta mi茩e tsaye tace "Hjy Amina bari naje nima" da Murmushi a fuskar Anut Amina tace "kai haba dai ga lunch ina shirin shirya maki ai ba za'ai haka ba" Murmushin dole Mami tayi tace "kada kiji komai wlh am full Ngd sosai" Sallama sukai Mami ta shiga motar taja ta gudu kai tsaye gidan Fariha ta nufa. "Ni kam kamar akwai abinda Saudat take 蓳oyewa naga gaba 蓷aya ta茩i sakin harta" Uncle dake juyawa white rice 蓷in gabansa with vegetables source wacce taji cow meat sai 茩amshi take, yace "Wutar mai zargi daban take ki kiyayi kanki Mmn Huda" spoon 蓷in hanunsa ta amsa ta fara basa abincin yana lumshe ido tace "Allah ba wasa ba Uncle na da蓷e da zargin matar nan akan Sheikh, kana kallo a ranar da Mahaiyarsa ta haifesa a ranar kuma Abban Sheikh ya saketa" spoon 蓷in ya amsa yana fa蓷in "kina samun ladar ci da miji kuma kina zobe ladan ta hanyar gulma ko?" Dry tai masa tace "kai dai kawai kace cikinka bai cika ba sai nafi gane karatun" ka fa蓷a ya 蓷aga mata yace "whatever". Tunda suka 蓷auki hanya ya kifa kansa a a tsakanin cinyoyinsa ya shiga fesar da numfashi da sauri虏 ko Arjun yana iya jiyo yadda Numfashinsa ke fita, kamar wanda zazza蓳in ma sharshara yake shirin kamawa tsoransa 蓷aya kada ciwonsa ya mutsa domin yasan Wannan ajjiyar ziyara da yake ba haka kurum ba ne, yasu shigewa dashi hospital amma yadda yake ganin yanayinsa da kuma abinda ya faru last time yasa yaci gaba da driving a zuciyarsa yana nemawa Sheikh 蓷in sau茩in abinda yake damunsa. Bayan yayi parking motar ya shiga 茩o茩arin zaro Wheelchair 蓷in daya santa a back seat, da sauri Sheikh cikin zafin nama ya dur茩osa tare da 蓷ura soft fresh hands 蓷insa a 茩asan tarazon gidan, cikin tashin hankali Arjun yace "Buddy mene haka what are trying to do? Idan rai ya 蓳aci nutsuwa ke samu sa" ko inda yake bai kula ba yaci gaba da tafiya kamar yadda guragu suke cikin 茩aramin lokaci guwwar wandonsa tai ba茩i茩茩ir sosai yake jin zafi da kuma ra蓷a蓷in da hannayensa zuwa 茩afafuwansa suke masa sbd bai ta蓳a gwada irin wannan tafiyar ba tunda ya samu kansa a cikin wannan lalurar, ya gwammace ya azabtar da kansa da wani ya azabtar da shi, he need his wife yana bu茩atar Aljanarsa ita kawai zai samu yaji da蓷i a ransa, 蓷umin jikinta da kuma soft lips 蓷inta sune ka蓷ai za suyi tasiri a cikin zuciyarsa har ya samu nutsuwa, shock 蓷in da Arjun ya shiga yasa ya kasa koda mutsi, tausayi da 茩aunar Sheikh suka 茩ara ratsa zuciyarsa. A haka ya 茩arasa har babban parlon gidan ya samu Sa'a babu kowa kai tsaye ya nufi flat 蓷insa yana jan guwwar sa zuwa lokacin har shaddar dake jikinsa ta fara yagewa, yana shiga ya buga 茩ofar da 茩arfi tare da danna mata key, ya saba yiwa Granny kuka amma bai yarda wani wanda ba Granny ko Airah ba yaga zubar hawayensa, yana da rauni amma rauninsa aka abinda yake so ne, ke nan Airah itace weakness nasa, shiru yana sauraran bugun zcyarsa duk yadda idanunsa kuma suka zo zuba da ruwan hawaye ya tauye masu ha茩茩in su ta hanyar hana faruwar hakan rashin Airah a yanzu shine ka蓷ai zai sanya a zubda hawaye, da fasa yaji an sanyin hannunta ka蓷ai ya tabbatar masa da cewa itace da wani mugun saurin ya 蓷aga kansa,tana tsaye a kansa hannunta dafe da saitin zcyarta sai fitar da numfashin wahala take, bai tsaya jiran komai ba yasa hanunsa ya fisgota zuwa jikinsa tare da manna ta a faffa蓷an 茩irjinsa ya 茩an茩ame ta yace "My Airah my Aljana my Fairy Rayuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe where are you hiding? Why are you leaving me? You broke my heart, don't ever trying to leave me i knew you're mine forever and ever and ever always" ya 茩are maganar yana 茩an茩ame ta tare da sakin wani marayan kuka jin, tsaye Arjun yay bakin doorway shida Fareeq suna faman babbuga 茩ofar, Granny ce tazo wajan hannunta ri茩e 茩atuwar gora tana fa蓷in "wlh bazan lamunta Aljanun wanne kala ne bamu gani ba? Nace wacce kalar Aljana ce bamu gani ba yau suma ba gantalallun ba ne?" Kasa mgna Arjun yay abin duniyar yay masa zafi, shigar da ita ya kumayi 茩irjinsa yana shafa bayanta yace "No! Airah nothing will happen to you indai ina raye, I'll stay with you to the rest of my life" jin tai shiru jikinta ya saki yasa slowly ya 蓷aga kan kamar mai tsoran Kallonta, wata gigitacciyyar 茩ara ya sanya sbd jinin da yaga yana fita ta hanci da bakinta ga numfashinta daya saki, hannunsa ya sanya a saman 茩irjinsa for the frist time yaji baya ko harbawa da mugun sauri ya 蓷aga fuskarta tare da covering face 蓷insu rada abinyi yay kawai sai ya ha蓷e bakinsu a kuma dai-dai lokacin ya saki wani kukan.... SIRRIN MU isn't free book Contact to subscribe 08119237616 ga 拼an Niger 84506476 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 3锔忊儯3锔忊儯-3锔忊儯4锔忊儯 He's cry like a baby tare da jijjigata cikin dukkan muryarsa mai taushi da kuma da蓷in sauraro wacce zuwa yanzu ta fara sauyawa sakamakon tension da yake ciki yake fa蓷in "Wake Up Wify! Wake up my Fairy, please don't do this to me Airaaa..hhh!" Yaja sunan da 茩arfi tare da wani emotional sound, 茩ara rungome ta yay a jikinsa tamkar zai tsaga 茩irjinsa ya maida ta ciki haka nan yake jin zuciyarsa, lumshe idanunsa yay yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da 茩arfi cikin muyarsa mai taushi ya 茩ara fa蓷in "No!! Noting will happen to you in sha Allah! Everything will be am telling you zaki ce na fa蓷a ohyyyah! Open your eyes Aljanata just look at into my eyes and tell me you're fine" haka ya wanzu yana surutai Airah kam babu abinda take ganewa ta da蓷e da komawa ga mahaukacin ta wanda kowa garesa yake kuma garesa zamu koma, shi ya halaccin mutum da aljan kuma shike da ikon 蓷aukan numfashinsu a lokacin da yasu kuma a lokacin daya ga dama, shiyasa ake cewa dukkan mai rai da buri yake mutuwa, Just like Airah Ubangiji ya 蓷auki ranta da muradai masu yawa gske wanda kusan rabin muradanta akan yadda zata dawowa da Sheikh Imam hamdan Balarabe farin cikinsa da kuma yadda zata dashi da mahaifiyarsa, yanzu babu muradi babu ita mene makomar Sheikh?. Uncle Sham ne yay sallama tare da shigowa cikin parlon idannunsa kan side 蓷in Imam inda yake jiyo kukan Granny, domin ita ka蓷ai ta cika gidan da kuka sai Buhaiyya wacce ta mara mata baya, Granny na ganin Uncle Sham tace "Shikenan nan wlh hankalinsu ya kwanta sunwa Imam fya蓷e nasa wannan ihun da yake bana lfy bane,Ni kam yaya zanyi da ha茩茩in marayyan Allah!?" Da mmki Uncle Sham ya kalleta yace "Mama Maraya kuma?" Cikin kumfar baki tace "Nayi 茩arya ne? Nace 茩arya dana saba nayi ko?" Sai kuma ta rushe da sabon kuka tace "maraya mana yanzu Fisabilillahi banda ni 蓷in wa Imamu yake dashi a wannan gidan duniyar? Banda lukutar masifa ma ina wata tarayya tsakanin mutum da aljan dan Manzon Allah?" Kai tsaye Uncle Sham yace "茩addara" ya fa蓷i hakan yana 茩arasawa wajan 茩ofar Arjun yace "Uncle i try all my best wajan ganin 茩ofar ya bu蓷e but i can't ya datse ta ciki" Jinjina kai Uncle Sham yay zuciyarsa cike da tunani yace "Ok! Just leave it soon or later zan bu蓷e he most open the door" shiru Arjun yay dan bazai iya musu da Uncle Sham amma sam hankalinsa ya茩i kwanciya domin zuciyarsa na gaya masa something bad gonna happen, Juyawa Uncle Sham yay yana kallon Bahaiyya wacce ta rungomesa tana kukan yayan nata, hannunta ya kama zuwa cikin parlo yana fa蓷in "Ina Mamin?" Cikin kuka tace "Uncle muma bamu dawo mun sameta ba kuma till now bata dawo ba" Murmushi kawai yay yace "ok yaya karatu ya makaranta hope kina jin da蓷inta?" Kaita 蓷aga masa tace "eh Uncle amma na gaji wlh,ina son zama tare da Yaah Sheikh" kanta ya shafa yace "just pray for him shine kawai" tace "I'll inama kanyi" yace "Good gal". Abu dai kamar wasa Sheikh ya茩i bu蓷e 茩ofa Arjun kuma bai fasa buga 茩ofar ba, har zuwa magrib lokacin Barrister ya dawo yake fa蓷in ko lfy? Cikin kuka Granny take gaya masa sharrin da Mami tai masa da kuma halin da yake ciki da kukan da yake yana kiran Airah, Jinjina kai kawai ba tare kuma da yay mgna ba ya nufi flat 蓷in Sheikh a tsaye ya samu Arjun idanunsa yay jajirrr kamar wanda yay kuka yana zuwa yace "broke the door" kamar wanda yake jira ya 蓷auki wata 茩aramar knife ya shiga kunce 茩ososhin jikin 茩ofar ya nayi yana sauke numfashi not too long ya kunce 茩ofar kamar zai tashi sama haka ya fa蓷a 蓷akin,abinda ya gani yasa yay saurin tsayawa zuciyarsa na bugawa sbd tsabar firgici da kuma damuwa ha蓷i da zallar tausayin buddy, ba Arjun ba hatta Barrister sai daya shiga shock da ganin halinda Sheikh yake ciki kusan a tare suka nufi wajansa yana kwance Dadduma ya 茩an茩ame pillow yan gefe kuma ga casbawar dake ri茩e a hannunsa farar jallabiya dake jikinsa gaba 蓷aya ta 蓳aci da jini, cikin ki蓷ima da kuma tashin hankali Arjun yake jijjagasa tare da kiran sunansa, zare ido Arjun yay lokacin da yayi arba da jinin dake fita daga bakinsa zuwa hancinsa, cikin wani sabon tashin hankali, Juyawa Barrister yay tare da nufar flat 蓷insa babu jimawa ya fita kunansa ma茩ale da waya yay waje da sauri ya nufi wajan driver yace "get the car" yana fa蓷in hakan ya koma ciki sosai ya samu nutsuwa ganin Granny na flat 蓷inta da taimakon Arjun Barrister ya 蓷aga Sheikh zuwa jikinsa sbd nauyin da yay ga jikinsa daya saki, kai tsaye cikin mota suka nufa Fareeq na biye dasu wanda shigowar sa kenan daga Mosque, Barrister na gaba Arjun na baya shida Fareeq sun sanya Sheikh a tsakiya gaba 蓷ayansu hankalinsu a tashe yake musamman Arjun. Kai tsaye a The Peake Specialist Hospital suka sauka suna zuwa manyan likitoci suka 茩arasu wajan tare da kama Sheikh suka 蓷urasa akan gado har zuwa emergency room su kuma suka zauna a reception kowa da tunanin da yake, babu jimawa Uncle Sham ya 茩arasu shida Anut Amina domin tun a hanya Barrister ya kira su ya fa蓷a masu abinda ke faruwa, yadda Uncle Sham ya kasa zama haka Arjun ya kasa zama yana jin yadda Aliyah ke kiransa amma sam bashi da confidence 蓷in answering call 蓷inta, suna ta zaune wajan 1hr amma ko likita 蓷aya bai fito ba,ganin hakan yasa Uncle Sham kallon Arjun yace "Muhd ya kama kaje gida haka kuma ka gabatar da sallah" girgiza kai Arjun yay yace "Bana jin zan iya barin buddy a wannan halin da yake ciki,ko na tafi bazan samu nutsuwa ba" "Olright i understand your feelings, yanzu kaje kai sallah sai kazo kaci abinci" kansa ya shafa yace "bari nai sallar am full" yana fa蓷in hakan ya nufi Mosque 蓷in dake cikin hospital 蓷in. Bayan tafiyar Arjun wani Dr ya bu蓷e 茩ofa ya fito yana fitowa sauran suka fito 蓷auke da gadon da Sheikh yake yana kwance sam蓳al kamar ma tacce hannunsa manne da drip lokaci 蓷aya ya fa蓷a sai fari daya 茩arayi, kai tsaye wani special room aka nufa dashi Dr ya kalli Barrister yace "ina bu茩atar magana dakai" sunkuyar da kai Barrister yay yace "Ok ga Uncle 蓷insa ma ni dashi duk 蓷aya" kafin Dr yay mgna tuni Uncle Sham ya mi茩e ya barawa Dr baya, jinjina da jikin bango yay zuciyarsa fal da tunani gefe guda yana tunanin Sheikh 蓷insa wani gefen na zuciyarsa na tunanin Fatimansa, wayarsa ya 蓷auka tare da dailing number busy yaji wayar alamar an danna masa rejecting, sau wajan biyar yana kira babu response hakan yasa ya hqr da kiran a zuciyarsa kuma yana 茩ara niya da kuma 蓷aukan 茩udirin auren Fannah koda zai 茩arar da dukkan abinda ya mallaka Fannah kimarsa ce ta kuma mutuncinsa dan haka dole ya mallaketa a matsayin mata. Dr ya kalli Uncle Sham yace "he's critical condition I don't know how to explain you but Imam na cikin muhuyacin hali, akwai abinda zuciyarsa ke muradi da kuma fatan samu tun yana yaro 茩arami, nasan ba abun mmki bane idan nace baku san cewa yana da hawan jini da kuma ciwon zuciya ba, ciwon baiyi tsamari ba sbd kwanciyar hankalin daya samu a kwanakin nan, ciwon nasa yay tsamari daga jiya zuwa yau wanda harya sanya zuciyarsa ta kumbura" share zufar data keto masa yay yana 茩ara nanata innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, wacce kalar lukutar masifa ce wannan mutum kamar Sheikh yana da ku蓷i yana da lfy yana da iyaye wanne irin abu yasa a zuciyarsa har zuciyarsa ta kumbura, kodai Nakasar dake jikinsa kai! Ina Sheikh yana da yarda da 茩addarar a duk sanda tazo masa yasan da wahala ace lalurarsa ke damunsa harya sanya abun a zuciyarsa wanda yay affecting zuciyarsa, ajjiyar zuciya ya sauke yace "Dr mene yaja ciwon yanzu, muna da ku蓷in da zamu samawa Sheikh dukkan abinda yake so kuma yake 茩auna idan har ku蓷i na maganin abu tabbas a yau Sheikh zai samu lfy" Murmushi kawai Dr yay yace "Anya kowa? Idan ku蓷i na mganin lalura ai da tuni ya da蓷e da samun 茩afafuwan sa, yanzu magana ake ta ABINDA ZUCIYA KE MURADI, Tabbas akwai abinda zuciyar ke so kuma take muradi ban sanshi ba kaima ina da tabbacin baka sanshi ba, Allan daya halacce sa ne ka蓷ai dashi suka san komai amma samuwar abun ga Sheikh shine samun daidaito a cikin zuciyarsa, namu bashi taimako amma ba zamu iya cire masa damuwar dake ransa ba" tunanin abubuwan da suka faru shekaru masu yawa Uncle Sham ya fara har kawo yau da safe da kuma mgnar Aljanar Sheikh kai tsaye kuma zanan da Sheikh yay a jikin white paper ya fa蓷o masa, mi茩ewa yay tare da bawa Dr hannu yace "zan iya ganinsa yanzu ai?" "Bana jin hakan sbd yanayin yadda zuciyarsa take a kumbure abu ka蓷an zai iya haddasa matsala,da zan maku shawara da kawai kun fita dashi waje ya samu cikakken hutu zuciyarsa ta samu sau茩i da sukunin 茩untarar da take ciki" Uncle Sham yace "Ok I'll think about that Ngd Dr" Dr yace "your wlcm" yana fitowa ya samu Arjun da Anut Amina sai Fareeq da Mami wacce zuwanta kenan idanunta ya kumbura sbd kukan munafurci idan har Sheikh ya mutu ita kam ta tashi a tutar babu shiyasa take kuka kamar ranta zai fita, Granny kam duk yadda tayi masifar a tawo da ita taga ji茩anta 茩i Fareeq yay domin yasan saita cika masu asibitin da jama'a, Barrister ya kalli Uncle Sham yace "Yaya me Dr yace, wlh I'm scared shiyasa nace kaje bazan iya jure ganin Yarona a haka ba i luv him a lot" kallon gefe Uncle Sham yay masa yace "zai samu lfy in sha Allah just pray for him" jim sukai kafin Barrister yace "maganar Abban Fannah fa?" Idanunsa akan matarsa yace "zuwa gobe sani nima i want to talk to him" Barrister yace "Okey! Allah ya nuna mana" "Ameen" Uncle Sham ya fa蓷a yana yin gaba, babu wanda ya samu damar ganin Sheikh sbd ya under kulawar Dr Ilyas. Washe gari da yamma Arjun ya dawo Shida Aliyah sai 蓳oye fuskarta take sbd kunyar dake cikinta Musamman da taga Umma a wajan, haka nan suka Karachi zamansu babu wanda ya samu damar ganinsa. Tijama ta kalli Tu蓳e tace "yanzu aiki yana gareka domin kai ne zaka maye gurbin Airah kai ne takubin da zai sanya mu cika mata muradin data mutu dashi" shiru yay kana yace "Tijama mene nawa? Me zanyi wanda 拼ar uwata zatai alfahari dani?" Murmushi tayi tace "zan fa蓷a maka komai da zarar lokaci yayi ina fa蓷a maka ne ka shirya domin a yanzu babu gudu babu jada da baya". Kwanaki suna tafiya kamar fitar numfashin Mutum yau kusan satin Sheikh biyu a cikin asibiti ya dawo hayyacinsa amma ko mgn ba yayi sai dai kallon da ido wani lokacin kuma zai fara masifar da ba'a sanshi da ita ba haka zai ce kowa ya fice ya bashi waje, ji yake zuciyarsa kamar zata fashe yasan yay rashi rashin da kafin ya samu wanda zai maye masa gurbinsa zai sha wahalar gaske ji yake 茩asar ma gaba 蓷aya ta ishesa dan haka ya 茩udirci niyyar barin 茩asar da zarar an kammala bikin Abbansa da Arjun 蓷insa. 茦ofar baka bu蓷e tare da shigowa dake dare ne Yana sanye cikin sleep wears na parda white colour, idanunsa farare tass har wani fitta ruwa suke sbd fari, ga faffa蓷an 茩irjinsa daya 茩ara bu蓷ewa sbd yanayin zaman da yay a saman bed 蓷in, sumar kansa sai Shinny take sbd gyaran da Arjun ke mata, Arjun ne ya shigo tare da Aliyah wacce take biye a bayansa ta haske sosai sbd gyaran amarci da aka farayi mata sbd gaba 蓷aya bikin bai huce 1week ba, kallo guda Sheikh yay mata ya janye idanunsa ya rufe sbd shi bai 茩aunar ganin mace ma wlh, duk da sauyin da yake jin a jikinsa amma hakan bai hana yaji sha'awar mace ba, kujera Arjun yaja mata ta zauna shi kuma ya koma kusa da Sheikh ya zauna a bakin bed 蓷in, kallonsa yay yana Murmushi yace "Allahamdulillah! Nafi kowa jin da蓷in samun sau茩in ka" shiru yay masa Arjun yace "kaga stop all this nazo mgnar biki ne tunda kace babu wani event shiyasa nazo ka tsara mana abinda kakeso ayi" ware idanunsa yay sosai akan Arjun kafin ya sauke numfashi ya shiga murza zoben hanunsa, Aliyah ce tace "Ina wuni buddy?" Shiru yay mata sanin halinsa yasa sam bata damu ba ta 茩ara fa蓷in "Yaya jikin?" Kai tsaye tace mata "Allahamdulillah" yana fa蓷in hakan ya juya idanunsa ya kalli Arjun yace "mayan mace mai data gida saika dawo anjima" dry Arjun yay yace "Rai dai wlh zan rama duk abinda kai min" cije ba kinsa yay domin bai hango ranar da Arjun yake mgna akanta ba, rungomesa Arjun yay yace "I'll be back, Allah ya 茩ara maka lfy Buddy na" da ido kawai ya bisu yana mmkin yadda Arjun yake rawar jiki akan mace. A ranar aka sallami Sheikh da daddare an gyara masa komai na 蓷akin domin nan da 5days zasu koma sabun gidan da aka gama gyarawa. 苼angaren su Fannah Barrister yakai ku蓷in turaren huta da kayan gyaran jiki suka fara biki sam bata farin ciki da bikin amma ko a fuskarta baza kaga alama ba, Barrister ya ha蓷a lefe na amarya da iyayen amarya da 茩anwar uwa,da 茩anan uban amarya da uwar 蓷akin amarya ko wanne sai da aka sanya gold a ciki, kaya na gani na fa蓷a iya Amarya wajan set uku akai mata,Sannan Uncle Sham ya 茩ara da key 蓷in mota. Yau ta kama ranar (WUSHE WUSHE) Amarya Fannah tasa kwailliya anyi mata kitso na gaba, wanda ya sauka har wuyanta sbd tsayin da gashinta yake dashi, anyi mata jan lalle tana sanye da Ghana kauwa da gyalen mindil na kanuri, 茩awayen Amarya sunsha ado kusan rabin 拼an uwa ne sbd bata da wasu 茩awaye na kuzo mu gani, bayan nan washe gari sukai KUNO wankin kan Amarya wanda 茩anin ango dana amarya suke mata, kasancewar Barrister yanzu bashi da wani 茩ani sai kawai ya tura Arjun yin Duniya Arjun yay su tafi da Sheikh yace Allah ya sauwa茩e a bari ya zama 蓷an daudo saiya fara zuwa biki tukun, dry kawai Uncle Sham yay domin ya basa dry wai 蓷an daudo kenan duk mazan da suke zuwa biki 拼an daudo ne bana da labari, shidai shiru kawai yay yana spending tea 蓷in dake gabansa, yana kallon Arjun ya tafi, domin shi Arjun ba wani event daya ha蓷a sai an 蓷aura auren tukun za'ai walimar da Sheikh ya ha蓷a masu shida Barrister, haka dangin Fannah sukai bikinsu Ranar asabar aka fara 蓷aura Auren Arjun suka 蓷auki Hanyar zuwa Barno wajan 蓷aurin auren Barrister Hamdan Balarabe da Fatima Baa'na. Gyara zamansa yay a cikin motar yana lumshe idanunsa yana sanye cikin wata dakakkiyar shadda white colour mai 蓷inkin riga jamfer da wando sai babbar riga, ya sanya hula mai zanna bukar, hannunsa sanye bada Rolex Balancpain, yana kishin gi蓷e a bayan motar Arjun na gama yana driving ya gama mitar driver da Sheikh ya mai dasa shidai yana jinsa yay masa banza sbd lugudan da zuciyarsa ke masa, saurin bu蓷e ido yay tare da dafe 茩irjinsa a kuma dai-dai lokacin Arjun ya karya kwana tun daga bakin kwanar suka fara ganin taron jama'a wanda suka halarci 蓷aurin auren Barrister, Sheikh ji yay kamar zuciyarsa zata fito sbd harbawar da take masa, runtsa idanunsa yay da 茩arfi ya runtsa idanunsa 茩ara bu蓷e idannunsu yay kai tsaye idonsa ya sauka akan wasu 拼an da suke ri茩e da wata 茩aramar yarinya an lullu蓳e ta lafaya yarinya zai ce dan gaba 蓷aya bata huce age 蓷in Bahaiyya ba, da sauri ya cewa Arjun "Reverse the car" kallonsa Arjun yay ta cikin motar yace "why?" Da 茩arfi yace "ka juya motar Arjun.... SIRRIN MU isn't free book contact to subscribe 08119237616 ga 拼an Niger 84506476 *Nimcyluv* 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 3锔忊儯5锔忊儯-3锔忊儯6锔忊儯 Da wani irin speed Arjun ya juya kan motar zuwa wani lungu nada ban wanda ya 蓳ulle har babban titi, ganin sun bar area'n yasa Sheikh ya saki wata wahalalliyar ajjiyar zcy yana dafe saitin zcyarsa, haka nan fargaba ta riskesa ba tare daya san dalilin faruwar ta ba, baya yay tare da lumshe idanunsa a ransa yana ambaton Allah, sai da Arjun yay tafiya mai tsayi sannan ya samu gefen titi tare da parking motar, ta cikin madubi motar yake kallon Sheikh yaga ko a jikinsa jin kuma shirun yay yawa yasa Sheikh fesar da numfashi tare da ware narkakkun idanunsa wanda suka 蓷an janye ka蓷an sbd baccin safe da bai samu yayi ba,tsaki Arjun yaja hakan yasa Sheikh kallon madubin motar suka ha蓷a ido kallon da Arjun yake aika masa ka蓷ai yasa ya fahimci yana son yaji dalilin daya sanya yace su juya, 蓷auke idanunsa yay dan bashi da amsar da zai bawa Arjun, a karo na biyu Arjun ya 茩ara sakin tsaki hakan yasa Sheikh ya 蓷an ware la蓳蓳ansa da 茩yar ya samu damar fa蓷in "wlh ka 茩ara zaka fita,idan bani da 茩afa kasan ina da hannu i know how to drive" ta cikin madubin ya kallesa yasa yace "Ohhh! Really" yana fito da fararen idanunsa waje yace "sure" juyawa yay gaba 蓷aya zuwa back seat 蓷in da Sheikh 蓷in yake a kishin gi蓷e yace "why?" Shoulders 蓷insa ya 蓷aga yace "haka nan Buddy kawai hankali nane bai kwanta da zuwan ba" Murmushi Arjun yay da kallon ka rainawa kanka hankali arjun ya mi茩awa Sheikh yace "Why are you acting like a child Sheikh? Kasan me kayi? Why tun farko kazo kasan hankalinka bai kwanta ba?" Banza yay masa dan yasan abune mai wahala Arjun ya fahimci halin da yake ciki. Koda wasa Uncle Sham bai san cewa su Arjun sun juya ba har suka isa 茩ofar gidansu Fannah time 蓷in ango kawai ake jira da kuma danginsa, bayan sun yi parking Uncle Sham ya kalli Barrister yace "shall we go?" Ajjiyar zcy Barrister ya sauke yace "why not Uncle?" Bu蓷e 茩ofa Uncle Sham yay ya fito daga cikin motar shima Barrister ya fito daga cikin motar idanunsa a rufe sbd jirin dake 蓷ibansa, har wani duhu yake gani yana sanya da light blue 蓷in gezner yay kyau sosai kana ganinsa ba sai anyi mgn ba kasan cewa shine angon. Yanayin yadda ya kejin kansa wani iri ya sanya ya fara taka 茩afafuwan sa a hankali cike kuma da nutsuwa but bottom of his heart fargaba ce zallah ga kuma wani Irin bad Mood daya samu kansa ciki a daddafe yaci gama da tafiya shida Uncle Sham sai kuma wasu manyan abokansa, cikin jama'ar suka shiga nan aka fara mi茩a hannu ana gaisuwa, lokacin da suke gaf da isa tsakiyar rumfar da Za'ai 蓷aurin auren wani jiri ya kwashi Barrister yay Baya luuu zai fa蓷i da sauri Uncle Sham da wani Sha'aban suka tare Barrister tare da fa蓷in "Subuhanallah!" Da kyau Uncle Sham ya ri茩e Barrister yace "be careful" ya fa蓷a yana mi茩ar dashi ganin idanun jama'a na son dawowa garesu yasa Uncle Sham fa蓷in "ka shiga mota ka zauna you will feel better" Kawo Madu ne yace "A'a muje cikin gida dashi akwai special room sai ya huta a can" bai musu wani gardama ya amince har cikin gidan Kawo Madu aka shigar da Barrister cikin parlo mai kyau da kuma tsari ga t.v.da fridge da kuma a.c dake faman bada iska, bayan ya zauna Kawo Madu ya 蓷auko masa gorar ruwa mai sanyi tare da glass cup ya ajjiye masa saman table yana fa蓷in "Bari naje lokaci na hucewa kuma munfi son baka matarka ka huce da ita domin ko 蓷an rakiya baza mu baku sbd tafiyar nesa ce" da 茩yar Barrister yace "Ngd da karamci" waje Kawo Madu yay yana fa蓷in "haba an zama 蓷aya kai kuma Allah ya jisshe mu alkairi" wajan taron jama'a ya koma yana fita Barrister yaji wani sanyi ya fara ratsa jikinsa sai ya kejin kansa fresh ba kamar 蓷azo daya samu kansa a jiri ba, harya mi茩e zai fita wajan 蓷aurin auren sai yaji sanarwar har an 蓷aura Auren akan sadaki dubu 100k with sisin gold. Ajjiyar zuciya ya sauke a ta茩aice wani rabi daga cikin burinsa ya fara cika cikin 茩aramin lokaci kuma yaji so da 茩aunar Fannah na 茩ara shiga cikin zuciyarsa. Sheikh ne yace "The you have any problem with that?" Ta蓳e baki Arjun yay yace "kaga canta matse maka shegen iyayinka yay maka yawa, nidai dan Allah muyi mu koma kai wa'azin a kaimin matana am anger to see my wife wlh" banza Sheikh yay masa sanin halin Sheikh ba irin mgnar nan yake so ba yasa Arjun 茩ara fa蓷in "Finally zan kwana a jikin matata yau Wow akwai bacci mai da蓷i" a cikin ran Sheikh yaja tsaki yana fa蓷in "Meye ajikin matar har kake rawar jiki Allah yasa ba yarinya bace masu kwararaton tsiya" wata dry Arjun yay yace "ehyeee har kasan mace nada raki? Idan yarinyar ce ni bani naji na gani ba? Ka jimu da mutum kai da ka tare da Aljana fa" ha蓷e rai tamau Sheikh yay Arjun na shirin yin mgna wayarsa ya fara ringing ganin sunan Uncle Sham yasa Arjun fa蓷in "ka nemi amsar bayarwa" kana yay picking call 蓷in Uncle Sham na zaune a parlo shida wasu mutane sai kuma Barrister wanda yay garau sai wurga ido yake yaga ta inda matarsa zata fito "Mohd kuna ina ne haka?" Shiru Arjun yay kafin yace "Uncle ba ruwana Buddy ne yace mu juya" jim Uncle Sham yay kana yace "Ok bashi wayar" wayar ya mi茩awa Sheikh kamar wanda ba dashi ake ba ya 蓷auke kai yana kallon can sama ta cikin motar, sbd yanayin gari daya fara sauyawa hadiri ya shiga ha蓷uwa hakan yasa Sheikh ya fara tsorata sam bai son ruwa haka nan Allah yayi sa, calmly yay yace "sata speaker" sai lokacin ya tuna Sheikh bai ta蓳a ri茩e waya ba hakan yasa cikin sauri yasa a handsfree muryar Uncle Sham ta cika motar yana fa蓷in "Why Imam?" Shiru Sheikh yay yana bin wayar da kallo sai da Uncle Sham yace "Speak up" sannan ya sauke numfashi Murya bata fita sosai yace "Uncle kawai naji bana son zuwa" Uncle Sham yace "akwai wani abu ne?" A ta茩aice Sheikh yace "A'a" sanin halin Sheikh baya 茩arya yasa Uncle ya yarda da abinda yace kana yace "Ok ya kamata kuzo ko ruwa kusha kuma ko gaida Kawon Fatima" ta蓳e baki Sheikh yay yace "Who is she?" Murmushi Uncle Sham yay yace "Your Mother i mean your stepmother" lumshe idanunsa yay ba tare kuma da yace komai wai mother to Allah yasa ta zame masa uwar da yake fatan samu a kullum, Amma gani yake sam itama ba lallai ta bashi kulawar da yake bu茩ata ba komansa ya wargatse he missed his Airah ya rasa matarsa shiyasa ya kejin sa kamar ba mutum mai 拼an ci ba, ya rasa farin cikin sa a lokacin da zcy da kuma gangar jikin ta amince da ita, ya 蓷auki hakan a matsayin wata 茩addara amma meyasa tasa 茩addarar zata zo masa a haka? Mai yasa a duk sanda yayi sake ya samu abu sai ya tafi ya barsa? Wanne laifi ya aikata haka? Da sauri yay astagafirullah a zcyarsa kana ya 蓷aga kansa tare da sauke ganinsa akan Arjun yace "What again?" Arjun yace "burinka ya cika sai mu 蓷auki hanyar Abuja ko?" Fesar da huci yay daga cikin bakinsa kafin yaja numfashi yace "Olright bari nai driving" da sauri Arjun yace "ka rufan asiri da Granny" ko kallonsa bai ba yaja jikinsa har zuwa gaban motar ganin hakan yasa Arjun fita shi kuma ya koma mazaunin driver Arjun ya nufi seat 蓷in mai zaman banza, bakinsa ya mutsa ka蓷an tare dayin bisimillah key yaywa motar kana yay reverse da gudu ya har bata kan titi bakinsa 蓷auke da addu'a. Sosai Fannah take kuka kana ganinta kasan shagwa蓳a ya zauna mata ta ma茩ale mahaifinta tana fa蓷in "Abba ni bana son auren wlh, ko an kaini sai na gudu ni bana so dan Allah kabar ni na zauna daku" ya lura da gaske bata son Auren amma kuma harda shagwa蓳arta ta Auta 茩arshen haihuwa, banda abin Fannah duk wannan jikin nata wazai mata kallon yarinya da har za tace ko an kaita saita gudu rarrashinta ya shigayi yana fa蓷in "Sorry Mamana ai kullum 拼an uwanki zasu dinga zuwa Ya Falta ga Yana ke ai 拼ar gata ce" cikin kuka tace "Abba ni ba wanda na sani kuma ina zan dinga samun tea da daddare?" Murmushi yay mata yace "Shirme dai sai yaro banda abinki ai gidan mijin ki ne ko? So duk abinda kike so shi za kiyi" kuka ta 茩ara sawa tace "Abba to muje dakai" bashi ba duk Mutanan wajan sai da suka bu蓷e ido Ya Falta tace "A can fa akwai t.v kullum za kina ganin Tafsir" da sauri tace "Zanga Malami na da nake jin muryarsa?" Ya Falta tace "Eh Mai zai hana" nan dai aka dinga rarrashinta harta daina kukan sai ajjiyar zuciya kawai take saukewa, 茦anan Mama kolo ne suka yiwa Fannah wanka da Humrah kana suka shiryata cikin wani blue 蓷in lace mai kyau wanda akaiwa ado da touch 蓷in Flowers, kana aka 蓷aura mata farar lafaya mai kyau da kuma tsada sai 茩amshi take turare ya gama ratsa jikinta sbd tun ana saura sati biyu ta fara tsugunawa akan dorot ga gyaran jiki babu kalan da ba'ai mata ba, ga wata azurfa da aka sanya mata mai tsada da kuma bangles da aka saka mata a 茩afa (Mukarram). Kitson dake gaban goshinta ya sauka har wuya zallar 茩uruciyarta ya bai yana, har bakin motar Barrister aka sanyata sai a lokacin wani sabon kukan ya 茩wace mata tana tirjewa tana ba zata ba, da 茩yar dai aka samu ta shiga ta ha蓷e kai da gwiwa sai sakin ajjiyar zuciya take, addu'a sosai Kawo Madu yay masu tare da nasiha kana ya jaddawa Uncle Sham dole yau ango zai tare da Amaryarsa sbd al'adar su ce haka, Uncle Sham yana Murmushi yace "In sha Allah" da haka yaja motar suka fara tafiya, Barrister ji yake kamar yasa hannu ya jawota jikinsa ya tsotse bakin kukan haka ya keji ga sihirtaccen 茩amshin ta dake sauya masa lissafi dole ya rabu da ita sbd Uncle Sham da abokinsa Sha'aban dake gaban motar. Ganin Sheikh ya 蓷auki hanyar gidan Uncle Sham yasa Arjun ya kallesa yace "Ya haka?" Bai kulasa ba har sai da suka isa gate 蓷in gidan yay horn mai gadi ya bu蓷e masa, bayan yayi parking a harabar gidan cikin 茩asa da murya yace "Allahamdulillah" kallon Arjun yay yace "Malam 蓷an kawomin 茩afata" wani kallon ka rainawa kanka hankali Arjun yay masa kafin yace "me kake nufi da haka buddy? Bayan kasan abunda yake gabanmu" idanunsa akan 茩ofar da zata kaisu cikin parlon Anut Amina yace "me akai?" Haushin ne ya kama Arjun yace "tambaya kake ko neman sani? Malam kada ka rainawa kanka hankali mana me kake nufi da zuwanmu gidan Uncle bayan kansa shima ta can gida zai sauka sbd walimar" Ba tare da shakka ko wani abu Sheikh yace "Bana jin da蓷i Arjun i need to rest" hannu Arjun ya mi茩a zuwa wuyan Sheikh yaji da gaske fever ke son kama Sheikh yasa yace "Allah ya sauwa茩e" yana fa蓷in hakan ya fita zuwa Boot ya 蓷auki Wheelchair tare da taimakawa Sheikh ya hau har cikin parlon Anut Amina ya shigar dashi Huda suka samu tana shan tea da sauri ta tashi tana fa蓷in "Ayyyyah sheik" Lallausan murmushi ya sakar mata domin yana 茩aunar yarinyar yana son yara a rayuwarsa, "how are you my Cutie?" Tana jan gemunsa tace "Fine" yana dry ka蓷an yace "And where is your Mom?" Da hannu ta nuna masa kitchen bai 茩ara mgna ba sai hannunta daya ri茩e, Anut Amina ce ta fito tana fa蓷in "A'a angwaye ne har suka dawo" sunkuyar da kai Arjun yay Yana fa蓷in "Evening Anut Amina" tace "ya hanya da kuma Amarya?" cike da kunya yace "Allahamdulillah" tace "To Allah yasa albarka Aure dai sai hqr abinda kake so bashi kake samu ba yau fari gobe ba茩i ai ta hqr" ya jinjina kai yace "In sha Allah Ngd Anut Amina bari na huce" tace "A'a bari kuyi lunch mana" yace "Sheikh na nan ni zani na dawo" tace "to Allah ya kiyaye" Sallama yay masu yace "sai anjima Buddy" Sheikh idanunsa a lumshe yace "Take care" yace "I'll" daga nan ya fice zcyarsa cike da tausayin Sheikh dan ya lura dauriya kawai yake amma da gske baya jin da蓷i" kallon Anut Amina tayi tace "Zan kwanta Anut Amina" tace "sallah fa?" Yace "nayi" tace "abinci fa?" Yace "zanwa Arjun mgn yaywa Granny mgna ta dama min fura" tana turasa zuwa wani bedroom mai kyau tace "ai kam sai kaci wani abu kafin ka kwanta" jinta kawai yake har suka isa bedroom 蓷in da ganta ta kwantar dashi tare da zare masa babbar rigar da Jamper zuwa singlet ya rage daga shi sai boxer fresh skin 蓷insa sai Shinny take luff yay akan bed yana sauke numfashi ganinsa a kwance yasa Huda fa蓷in "Ayyyah Sheik zan ancci" ware mata hannayensa yay da sauri ta shige jikinsa kamar yadda Uncle Sham yake mata babu jimawa bacci ya 蓷auke su. Granny na zaune a parlo ita da Buhaiyya sai Mami wacce ta ca蓳a ado tana jiran zuwan Amarya babu wanda zaka gani kace ya nuna zallar farin cikinsa da auran Barrister Fareeq kam yana can cikin flat 蓷insa yana buga game kasancewar sabun gidan da suka koma kowa da part 蓷insa ko iya upstairs akwai flat wajan 4 dan haka wanda kakeso kawai zaka 蓷auka, Amma Amarya Fannah can sama Barrister ya za蓳a mata an zuba mata kaya masu kyau da tsada hatta sutturar sawa wasu daga waje Barrister yazo dasu,hak nan Mami ma ya bata set 蓷in akwati guda biyu Granny 蓷aya. Wayar Granny ce ta fara ringing da sauri ta amsa tana fa蓷in "Aloo Ranjun" yana tsaka da driving yace "Granny anyini lfy?" Washe baki tayi tace "lfy lou tass ma kowa ina Imamun? Yana jiku shiru ne?" Gefensa ya kalla suka ha蓷a da ido da Aliyah da sauri ta 蓷auke kanta yace "Mun da蓷e da dawowa yanzu haka wajan walima zamu huce alrdy su Abba ta can suka sauka" tace "To ma sha Allah! Allah dai ya nuna min na Imamu haka" yace "Ameen daman shine yace na kiraki wai ki dama masa fura kisa zuma sosai idan ya dawo zuwa dare zai sha" mi茩ewa Granny tayi tace "kamar dai ka shiga raina yanzu nake cewa bari na samu ladan sa na dama masa domin nasan dole zai bu茩ata, to Ranjun wa yake dashi wanda zai masa? Ai saini 蓷in dana zame masa dole ko?" Tunda Granny ta ambaci fura Mami ta maida hankalinta tana ganin wannan ka蓷ai itace damar da zatai amfani dashi wajan cimma bu茩atar ta a kamar yadda Barrister yake ta茩amar zai angwance yau itama wlh billahi da namiji zata kwana namijin ma 蓷an cikinsa, hakan yasa ta mi茩e tsaye tare da shigewa falt 蓷in ta wayarta ta 蓷auka ta kira Fariha tana 蓷agawa tace "Uwar gida ran gida ykk?" Tsaki Mami taja tace "kina da matsala yasin how many times zan gaya maki ki daina bana so? Ina ba茩in cikin Auren nan sosai ba zaki gane dalili ba sai nan gaba" Fariha tace "yanzu Meyesa kika kira?" Ajjiyar zuciya Mami ta sauke tace "Maganin dana amsa a islamic kin tabbatar yana sanya mahaukacin feelings in few minutes?" Dry Fariha tayi tace "you're mad Saudat just leave it idan baki yarda ba, amma wlh i trust him he never lied to me ko ubanwa kika sakawa Maganin nan sai sha'awarsa ta mutsa bare sabon shiga irin Sheikh ai sai yadda kikai dashi,kawai dai ki shirya domin naga 蓷an naki Tubarkallah he's hot" Mami tace "Yeah he's! He's" lumshe idanunta tayi tana jin tsigar jikinta na tashi tun bata ha蓷a jikinta da tattausan jikinsa ba da sauri ta kashe kiran sbd 茩arar motocin da suka cika gidan, ta window'n 蓷akinta ta le茩a taga motar Barrister sai ta Uncle Sham da alama har sun gama walimar, dubawa tayi taga babu sweet Imam 蓷inta hakan yasa taji wani iri. Nasiha sosai Uncle Sham yaywa su Mami wacce ta hakimce tana nuna ko a jikinta kishiya ai 拼ar uwa ce balle wannan wacce bata fi 拼ar cikin ta ba, ita dai Fannah zuwa lokacin ta gaji da kuka sai ajjiyar zuciya take saukewa musamman yadda ta samu kanta na fa蓷uwar gaba, flat 蓷inta a sama yake amma sai Granny ta kaita wani daban a donw stairs tace zuwa da safe sai ta koma nata flat 蓷in. Sheikh kam yana gidan Anut Amina shida Huda mai tayasa shira Anut Amina har mmkin yadda yake mgna da yarinyar yake wanda idan babba ne sai yayi niyya zai kulasa, da 茩yar ta samu yasha inibi amma sam ya茩i cin abinci sbd bai saba cin abincin kowa ba sai na Granny 蓷insa, wankaya sauya Anut Amina ta bashi farar Jallabiya mai kyau da santsi ya saka, 10 dai-dai Uncle Sham ya shigo sosai yay mmkin ganin Imam yace "Badai kana nan tun 蓷azo ba" idanunsa akan Huda dake bacci yace "Eh Uncle" yace "sai ka shirya kwana kam dan dai dare yayi" "No! Gida zani ni gsky ka kira min buddy" wani Uncle Sham yay masa "To ina da hankali ni mutum da sabuwar Amarya 茩arfe 10 kace a kirasa idan zuwa gidan ya zama lalle muje na kaika nima dai duk a gajiya nake" wajan 10:30 Uncle Sham yakai Imam har cikin parlo sannan yay masa gud night ya fita babu kowa a parlo shiru kawai yana bin ko ina da kallo, ji yay kamar an sauya turaren da ake sawa a parlon lumshe idanunsa yay sam baya jin bacci sbd da蓷ewa da yay yana bacci amma kuma yana bu茩atar hutawa koya samu yin tunani mai kyau, Granny ta da蓷e dayin bacci yana ta zaune can kuma sai Mami ta fito tana fa蓷in "my sweet kai dawa haka kasa ina ta tunani" ta 茩are maganar tana tura masa Wheelchair zuwa flat 蓷insa, Barrister duban furar yay sosai yaga ta basa sha'awa hakan yasa ya sha fiye da rabi kana ya ajjiye yasan da idanun Granny biyu bai isa ya sha furar ba,yazo yi mata sai da safe ya sameta ta da蓷e dayin bacci mi茩ewa yay ya nufi flat 蓷in Mami domin yana bu茩atar yay mgna da ita kafin ya shige 蓷akin Amaryarsa. Da taimakon Mami ya sanya kayan bacci masu taushi sbd sayin dake busawa a garin ya gama shan furar ya kwanta sai lumshe idanunsa yake Murmushin jin da蓷i Mami tayi kana ta kashe masa light 蓷in 蓷akin tabar masa wani light blue 蓷in haske,kana ta fita luff yay saman bed 蓷in ya cukukuye jikinsa da duvet a zabar data fara samunsa a lokacin yasa idanunsa sauyawa sai matse 茩afa yake jikinsa duk rawa ya shiga kiran sunan Allah, babu abinda yake tayar masa da hankali sai ciwon da mararsa take masa ga yadda Sheikh 蓷insa ke halbawa ita 蓷aya bai ta蓳a jin masifa irinta yau ba, ga Mami ta bar masa 茩ofa a bu蓷e ga yanayin garin da ake ta wal茩iya da alama koda yaushe ruwa na iya sauka, sai tsoro ya 茩ara shigarsa da abin ya ishesa sai kawai ya mi茩e zaune tare da jin gina da frame 蓷in gadon ya shiga fesar da numfashi lokaci 蓷aya kuma jikinsa ya fara 蓷aukan zafi. Can cikin baccinta ta fara jin saukar ruwan sama sbd window'n dake 蓷akin ba'a rufe da sauri ta mi茩e jikinta duk rawa yake daga ita sai wata 拼ar ficikar rigar bacci iya laps 蓷inta gashi kayan sunyi mata masifar kyau, wata tsawa da taji anyi yasa tai waje da gudu sbd ganin 茩ofar a bu蓷e, rasa inda zata shiga tayi hakan yasa ta saki kuka jikinta ya shiga rawa sam bata 茩aunar ruwan sama Allah yaga zcyarta, kamar ance ta 蓷aga kanta ta hangi wani bedroom a bu蓷e a jikin wani flat da sauri tayi hanyar tana addu'a Allah yasa tsuhuwar 蓷azo tana ciki. Yana zaune ya cure waje guda tare da toshe kunansa zuwa lokacin ya fara fita daga hayyacinsa sbd masifar data ha蓷e masa wacce bai san dalilin hakan ba sai abun ya zame masa sabun shiga kamar wacce aka cillo haka ta fa蓷o 蓷akin Sheikh a dai-dai lokacin kuma aka tsaki wata gigitacciyyar tsawa lokaci 蓷aya da ita dashi suka sanya kuka, tsoran daya shigeta yasa tai kansa da gudu tana neman wajan tsira idanunsa a lumshe yaji an 茩an茩amesa ana sakin kuka.... SIRRIN MU isn't free if you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔� It's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank. Show your evedance via WhatsApp.... 08119237616 ga 拼an Niger 84506476 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 3锔忊儯7锔忊儯-3锔忊儯8锔忊儯 Kusan a tare suka saki ajjiyar zcy wacce su kansu basu san suyi ta ba, jin mutum kusa dashi shima yasa ya ri茩eta gam a jikinsa yana 茩ara sakin kuka kamar yaro seriously ruwa har sumar dashi yake sbd tsoro tun yana yaro, hakan yasa da Sheikh da Fannah suka ma茩ale junansu kowa yana sakin ajjiyar zcy, sunje can 茩arshen gado sun cure waje guda, sabon 茩amshin daya fara dukan hancinsa da kuma 蓷umin daya fara ratsa masa jiki wanda ya rasa daga ina 茩amshin da 蓷umin suke tawowa, Fannah kam zafin jikinsa Sheikh ya sanya ta 茩ara ma茩alewa jikinsa sbd sanyin data keji, ga yadda take jin jikinsa da wani taushi da laushi da tsantsi yasa duk ta shagala ta kumayiwa kanta masauki a jikin nasa ba tare da wani tunani ko wane abu ba, lumshe idanunsa yay a karo na barkatai ya 茩ara jin tsigar jikinsa na tashi fiye da sauran lokotan, da sauri da sauri kuma ya fesar da numfashi yana jin kumburin da mararsa take masa yana 茩aruwa, tsawarce ta lafa ya zamana sai saukar ruwan kawai hakan yasa suka 蓷an fara samu tsoron ya sakesu sai a lokacin kuma kowannan su yake son yasan a jikinwa yake, ita ta fara 蓷ago kanta a hankali tun daga kan yatsun 茩afarsa ta fara Kallonsa har zuwa manyan santala santalan cinyoyinsa wanda suke farare ga gargasar datai masu 茩awanya, kai tsaye idanunta ya samu damar sauka akan West 蓷insa da sauri da runtsa idanunta 茩irjinta ya shiga dukun uku鲁 gabanta kuma ya shiga fa蓷uwa all her life bata ta蓳a ganin mai girman jiki kyau da kuma tsari kamarsa ba, is he her husband? Shine tambayar data shiga yiwa kanta kenane,Amma wannan kamar yafi mijinta 茩yan fata da kuma tsarin halitta ga kuma hasken fata, ko dan bata ta蓳a ganin jikinsa bane,kamar mai tsoran ganinsa ta shiga bu蓷e idanunta ta 茩ara saukesu akan west 蓷insa abinda ta gani yasa tai sauri yin sama da idanunta kai tsaye Idanunta kuma ya samu gurbin sauka a 茩irjinsa wanda yake da da蓷i ya bu蓷e sosai ga wasu kwantattun gashi ba茩i si蓷ik sai she茩i suke kasa 蓷auke idanunta tayi duk da lugudan da zcyarta take mata, idanunta ta juya ta kalli yadda brest 蓷insa suke manya kamar na mace ga wani six packs dake jikin kasa kallon fuskar mutumin tayi domin bata san abinda idanunta zasu gani ba,a jikinsa yaji cewa ana kallonsa amma tsoran abinda zai gani yasa ya茩i yarda ya bu蓷e idanunsa, so yake ya shiga bathroom ya watsa ruwa koza samu sau茩i abinda ya keji domin ra蓳arsa da tayi sai ya zamana kamar ta watsa mata tsotsotsi haka ya keji wani abu na binsa kamar ki yashi ga yadda Manhoon 蓷insa ke 蓷agawa samanta nayi masa wani 茩ai茩ayi bai ta蓳a samun kansa cikin wannan masifar ba sai yau.Duk da cewa bai ta蓳a jin tsoran wani abu makamancin wannan ba amma haka yay shahada slowly ya fara 蓷aga zara zaran eyes lashes 蓷in idanunsa tashin farko idanunsa a sauya a 茩irjinta dake cikin rigar bacci data sanya domin komai ana ganinsa a sarari hatta hasken dake fita daga jikin farar fatar ta, da wani sauri ya janye idanunsa sbd arba da yay da lafiyayyun kuma tsayayyun brest 蓷inta wanda suke tsaye cirrr ta jikin rigar Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ya shiga fa蓷a a ransa yana fa蓷a tana duguwa daga cikin bakinsa, kasa 茩arasa kallon fuskarta yayi hakan yasa ya zame jikinsa daga nata tare da kifa kansa a cinyarsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya mai 茩arfi, jikinsa kuma yaci gaba da rawa ga wani zazzafan zazza蓳i daya saukar masa a lokaci guda jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a banda rawa da karkarwa babu abinda yake. Lokacin da Barrister ya shiga bedroom 蓷in Mami ya tarar bata har zai fita sai kuma yaji yana bu茩atar mgna da ita hakan yasa ya nemi gefen bed ya zauna tare da ciro wayarsa ya fara operating wayarsa almost 10mins yana zaune kafin yaji shigowar ta, kallo guda tayi masa ta 蓷auke kanta tare da shigewa cikin bathroom, kashe wayar yay ya 蓷an lumshe idanunsa sbd yanayinsa da yaji ya fara sauyawa ga wani mahaukacin feelings daya saukar masa wanda bai ta蓳a jin irinsa ba duk iya tsayin rayuwarsa, jin abin yay masa yawa yasa ya mi茩e ya shiga sama da marwa a cikin 蓷akin so yake yaje ga Fatimansa amma yana bu茩atar mgna da Mami very important kuma hakan yasa yaci gaba da zagaye a cikin 蓷akin, a hankali abin ya fara yi masa yawa hakan yasa ya fara rungome hanunsa a 茩irjinsa daga 茩arshe kuma sai yaji Barrister 蓷insa na mutsawa ita 蓷aya tana masa wani yawo a cikin wando, cikin 茩aramin lokaci idanunsa kuma suka fara sauya launi, da sauri yay hanyar fita daga cikin 蓷akin kafin ya fita yaji Mami ta fito daga cikin bathroom sanye da 茩aramin towel kallo 蓷aya yay mata yaji hjyarsa tayi tsalle tare da mi茩a wa a cikin jallabiyar daya sanya 蓷auke kansa yay tare da sanyawa a shiga 茩o茩arin dai-dai ta nutsuwarsa yace "me kike haka ne?" Ba tare data kallesa ba tace "ai daka shigo ka duba kaga idanunta yaga komai" ka fa蓷a ya 蓷aga tare da watsa hannayensa irin i don't care 蓷in nan kafin yaja baya ya koma ciki yace "Ina son mgn dake Saudat" cikin sauri tace "Yaya akai kuma?" Ta 茩arasa mgna tana murje jikinta da wata humura 茩amshin humura ya sanya kamar tana 茩ara masa hutar sha'awar dake damunsa, idanunsa daya gama rinewa ya 蓷aga ya kalleta yace "Naga kinga Amarya kuma naji da蓷in amsarta da kika a matsayin 拼ar uwa bawai kishiya ba really appreciate" shiru tai masa sai kuma tace "naji wannan saura abu na gaba" kasa mgna yay sbd yadda yaga west 蓷inta na juya hakan yasa ya mi茩e a hankali zuwa inda take ko kallon arzi茩i ba tayi masa shi kuma yana sauke ajjiyar zuciya yace "Ina son kija girmanki yadda Fatymerh zata ji da蓷in yi maki biyayya, nasan ba zata ta蓳a maki kallon kishiya ba bare har wani sa蓳ani ya shiga tsakaninku" cikin fusata ya juya ya fuskance ita burinta bai huce ya barta ta nufi wajan Sweet Imam 蓷inta ba,amma ya kansa fahimtar komai cikin damuwa tace "Congratulations! Barrister, May God bless your life as beautiful as this day and you both enjoy every day of your journey ahead by sharing your love with one another. Wish You Very Happy Married Life! Hamdan Balarabe, Ahhha that's what you want to hear to me ko? To na fa蓷a you can leave now" Duk surutun da take babu abu guda 蓷aya daya fahimta domin wutar kansa ta da蓷e da 蓷aukewa, gaba 蓷aya ya dai nai mata kallon Saudat gani yake kamar Fatimansa ce a gabansa take masa rausayawa da 茩yakkyawan jikinta, idanunsa akan 茩irjinta yace "Ohh my Fatymerh you look so beautiful" wani kallon baka da hankali Mami tai masa tace "Heeee! Are you out of your right sense? How is Fatymerh koma uwar Fatima ce ba Fatymerh Malam get lost" Barrister ji yake kamar Mami na fa蓷in "I love you more than words can say. Loving you has been a beautiful dream I never want to wake from. You are a rare, beautiful soul. I love you so much. You sowed seeds of love in my heart, quickly, before I realized, and now love has taken root, flowering for you. My Barrister torch my brest suck them, my Barrister you're best sexcy man" tunanin haka a garesa daya 蓷auka duk maganganun Mami abinda take fa蓷a kenan yasa ya 茩ara sukurku cewa jikinsa ya shiga rawa tamkar ana ka蓷a masa mazari, a duk sanya ya 蓷aga kai ya kalli Mami sai yaga gaba 蓷aya ta zame masa Fannah hakan yay saurin sanya hannu ba tare da tayi tunanin haka ba ya jawota zuwa jikinsa ya rungome ta sosai yana sauke numfashi yace "My Sweet and honey I knew you loved me too, so please allow me to enjoy your body it make me feel like I'm not old man, zan mai daki shalele na zan nunawa Saudat jikinta baya gaban Imam ke 蓷aya ce a ido na, wlh ina sonki nasan wannan manyan abinda kikeso dasu duk mallakin Hamdan ne" ya fa蓷a yana tura hanunsa cikin wuyanta tare da fincike towel 蓷in jikinta, Mami ganin abin nasa ba sau茩i idan tayi sake duk zai wargatsa mata shirin da tayi akan Imam yasa ta shiga kokawa dashi yana "Barrister am not that Stupid gril da kake magana akai bu蓷e idanunta nice Saudat ba Fatymerh please bakai na shiryawa kai na ba" yayi nisa baya jin kira sai da yaga ya samu nasarar hanka蓷a kan bed Sannan yasa 茩afa ya danne 茩afarta gudun kada ta tashi da sauri kuma ya zame jallabiyar dake jikinsa, bai tsaya bata wani lokaci ba ya shiga fa蓷in "Ina son cika al'茩awarin da Uncle Sham ya 蓷aukawa Kawonki akan yana son na mai daki cikakkiyar mace and i promise to him" ya 茩are maganar yana 茩ara shigewa jikinta dokansa kawa Mami take tana fa蓷in "You're mad Barrister kada ka sake ka shiga ba wajanka bane bakai na gyarawa ba wlh billahi sai kayi dana sani mara iyaka idan ka sake ka aikata hakan,sai na wargatsa dukkan shirin ka" bai iya bata amsa ba sai fa蓷in "you're so sweet and honey my Fatymerh". Da wani irin sauri Fannah ta 蓷aga kanta zuwa fuskarsa sbd hucin numfashi sa da yake dukan fuskarta, kusan suman zaune tayi sbd 茩yakkyawar fuskar da tayi arba da ita kasa 蓷auke idanunta tayi tana tunanin wanene shi? Yaya akai tazo garesa, sai a lokacin ta fara tuna komai cikin sauri koma ta shiga 茩o茩arin mi茩ewa rawar da 茩afarta take mata yasa cikin rashin Sa'a ta zame tare da fa蓷awa kansa, jikinta ya samu kar蓳uwa a cinyarsa ya zamana fuskarta tana kallon tasa sbd sunkuyar da kan da yay, duk abinda ke faruwa Sheikh na jinta sai yanzu ya samu damar bu蓷e idanunsa sbd nauyi da sukai masa da蓷in da 蓷awa yana tsoran kallon wacce take jikinsa, slowly kamar makaho ya shiga bu蓷e idanunsa da sauri ya 茩ara ware su bakinsa har rawa yake wajan fa蓷in "My fairy" jin Muryar wanda ko a mafarki bata ta蓳a tunanin jinta ba bare ido biyu yasa tayi saurin bu蓷e idanunta tana shiga kallonsa yayinda shima ita yake kallo, da dukkan hannayensa ya 蓷aga ta daga kwanciyar da tayi, kallon nasan baza ki mutu ki tafi ki barni yay mata, yayinda ita kuma take masa kallon ina son na 茩ara jin muryarka, kamar ta shiga ransa cikin sassanyar Muryar mai da蓷i da kuma saurare wacce ta saba jinta a gidan Redio taji yace "Kin dawo gareni Fairy,kin dawo a lokacin da zcy da gangar jiki suke muradin kasance dake, please don't ever trying to leave me again,i can't spend my life without you Aljanata, dan Allah ko zaki tafi ki tafi dani kada ki sake barina" ya 茩are maganar yana mannata a 茩irjinsa. Me zatai farin ciki kome? Ga 茩oshi ga kuma kwanan yunwa ta farin cikinta da muradinta a kusa da ita amma yazo mata a lokacin daya haramta a gareta, yaya akai ya kasance a gidan ko kuma shine Sheikh 蓷in da taji Barrister ya ta蓳a, kenan hakan na nufin shi 蓷an sa ne? Batai aune ba taji ya tura hanunsa cikin wuyanta yana shafa 茩asan gashinta, ji tayi tsigar jikinta ya tashi guda tana mmkin yadda akai ta kasa hanashi abinda yake, ko sbd 茩auna da kuma soyayyyar da zcyarta data da蓷e tana masa ne? Sheikh yay sha'awar daya keji ta dawo masa sabuwa bai kuma ta蓳a jin da蓷in jikin ta kamar wannan time 蓷in ba, duk a tunaninsa Airahnsa ce ta dawo rayuwarsa, sbd zallar kamar da suke da kuma tsarin halittar su da yazo 蓷aya domin babu abinda ya bambanta su, bakinta na rawa lokacin daya mirgina ta zuwa saman bed 蓷in shi kuma yay mata rumfa da Physique chest 蓷insa, fuskarsa ya samman a saman 茩irjinta ya shiga sauke mata numfashi Murya can 茩asa bata fita sosai sbd yanayin daya shiga yace "My Airah Fairy ta, i missed you a lot missed Aljanata, i think i fall in love with you MA'UL HAYAT" Fannah 茩ara firgi cewa tayi sbd abinda yake mata gashi yadda yake mata mgna kamar ya sanya ya ta蓳a rayuwa da ita ne, bakinta na rawa tace Leave me! Ni ni ba AIRAH ba...," Kafin ta 茩arasa mgnar taji saukar soft and sweet lips 蓷insa a matar wuyanta saurin runtsa idanunta tayi still jikinta bai bar rawa ba, Sheikh kam tuni ya fara manta abinda yake da kuma Duniyar baki 蓷aya rashi sabo da abune yasa yanzu da yaji 茩wa蓷ayin abun sai ya kejin babu abu mai da蓷i sama da jikin mace da kuma kasancewa da ita musamman his Airah, ba kinsa har rawa yake Wajan fa蓷in "I want you i need your body and you know what i think i have a feeling for you, ohhh yaaa my Airah hug me and kiss me it will be better for me" zuwa time 蓷in ta farayiwa Sheikh kallon mara hankali ko dai zautacce bankin na 蓳ari tace "Am your father's wif.." kafin ta 茩arasa maganar yay saurin sanya bakinsa cikin nata... SIRRIN MU isn't free it's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga 拼an Niger 84506476 NIMCYLUV 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 3锔忊儯9锔忊儯-4锔忊儯0锔忊儯 Fito da ido waje Fannah tayi sbd jin abinda bata ta蓳a jiba a all her life he kissed her like a snowflake and tenderly, yadda yake sarrafa tongue 蓷insa cikin bakinta ka蓷ai zai tabbatar maka bai ta蓳a aikata irin wannan abun ba sai a kanta, ya bata dukkan tsuhuwarsa iyawarsa dama rayuwarsa baki 蓷aya, yana kissed nata well idanunsa na zubda 茩walla wacce shi kansa bai san ta mecece ba,duk da irin tsoran da take cikin zcyarta bai hana ta lumshe idanunta ba sbd abinda yake mata yana ratsa dukkan jikinta ko ina lungu da sa茩o amsar sa茩on Sheikh yake,kallon abin take kamar a mafarki idan har ba tunaninta ne ya bata ba dai-dai ba Sheikh 蓷ane a wajan mutumin da aka aura mata,amma mene ya sanya rayuwa za tazo masu a haka? Da wanne ido kuma zata kalli Ubangijin ta? Meza tace masa rana gobe 茩iyama da wanne harshe zata fara bayanin abinda ta aikata ga 蓷an mijinta,wasu hot tears ne suka fara sauka daga cikin idanunta zuwa saman fuskar Sheikh,so that why Arjun yake mutuwar so da 茩aunar aure? Wannan dalilin ya sanya Arjun ya tukura kansa, a 茩asan ransa yake fa蓷in "Nima zanji da蓷in da kake ji a yanzu, zan kasance da Airah fairy na" yanayin yadda hawayensu ya ha蓷e waje guda yasa fuskarsu har wani tsantsi虏 take, a wahalarce ya zare bakinsa daga nata a lokacin kuma ji yake kamar ana 茩ara masa wutar sha'awarta, kallonsa yakai zuga 茩irjinta da sauri ya kifa kansa a 茩irjinta ya shiga sauke numfashi bai san meke damunsa ba a yau shi yau yana jin kansa a cikakken namiji mai ishasshiyar lafiya da kuma kuzari, yau yana jin abinda bai ta蓳a ji ba game da mace, jikinsa har rawa yake sbd sanyin dake ratsa jikinsa ga a.c dake 茩ara banda wani sanyin banda sanyin gari dake busawa, matse laps 蓷insa yay sbd harbawar da yaji abar ciki take masa,hanunsa na rawa ya shiga turawa ta 茩asan rigar ta zuwa saman 茩irjinta, lokacin Fannah ta gama tsorata sai da蓷in abin dake ratsa ta hakan yasa duk tayi weak jikinta ya saki, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya suka sake lokaci da soft hands 蓷insa mai 蓷umi ya sauka saman brest 蓷inta ji yay wutar kansa ta tsaya sai kuma yaji kamar ana juna masa lantarki a jiki tsayawa yay ya zama kamar wani soko ya shiga 茩arewar innocent face 蓷inta kallo well hanunsa na saman booms 蓷inta, saukar zazzafan hawayensa a saman fuskarta yasa ta dawo hayyacinta tana jan numfashi tai saurin fa蓷in "stop this" cikin idanunta da bakinta yay hakan yasa ta fahimci 茩arayin bayani yake nema daga gare ta cikin jarumta tana lumshe idanunta tare da 茩ara manna hanunsa a 茩irjinta wanda ita kanta bata san tayi hakan ba tace "Ni.. ni ba Airah bace sunana Fannah" kallon kin haukace yay mata still kuma bai ce komai so yake yace "You're lie, you're my Fairy my Aljanata" amma ya gangara furta komai tunawa da magnar Uncle Sham da yake fa蓷in "suzo su gaisa da Kawon Fatima" yasa ya 茩ara ware idanunsa a kanta, yanayin daya keji game da ita yasa ya kasa 蓷auke hanunsa daga kan nippy 蓷inta, wani zafi虏 taji suna mata da kuma 茩arfi tace "Ka daina nifa matar babanka ce" ji yay kasan ya tsara da mugun 茩arfi hawayen idanunsa kuma suka 茩ara samun damar fita daga ciki idonsa, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un shine abinda ya shiga maimaita wa a ransa wacce kalan masiface keson fa蓷a masa why matar Ubansa zatai masa kama da Airah, wlh Airahnsa ce the face the face voice komai nasu 蓷aya hatta surar jiki meye kuma zata ce masa matar Ubansa ce,Abban nasa ya rasa wa zai aura sai 拼ar cikinsa, matse nippy nata yay da 蓷an 茩arfi tare da sakin wani numfashi, saurin rufe idanunta tayi tare da 蓳angare masa murya na rawa tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Malamina ban san shi da wannan halin ba, kaji tsora ka tuna ayoyin Ubangiji, kada ka aita abinda zai zame mana tabo wlh tallahi nice wacce Barrister ya aura dan Allah ka rabu dani am scared kada mu fa蓷a komar Ubangiji" tunda ta fara mgna yaja idanunsa ya rufe yana sauraran muryarta wacce bata da wata maraba data Aljanarsa, kamar mai kuyan magana yace "Out!!" Ya fa蓷a yana 茩ara matse 茩irjinta 茩an茩amesa tayi domin ta kasa mutsawa sbd wani sabon abinda ya risketa, wani shau茩i abinda yake mata ta keji su duka biyun kuka suke da idanunsa yana 茩ara shigewa jikinta yace "fita nace..!!" Ya fa蓷a yana shafa cikinta tare da sakar mata jishi, kallon ikon Allah kawai Fannah keyi yace ta tashi amma yana 茩ara shige mata idanunsa na zubar da 茩walla well yana 茩ara shafa jikinta muryarsa na rawa cikin tsawa kuma yace "Get out!! Fita nace tashi" jikinta na rawa da 蓳ari ta 茩wace jikinta da 茩arfi bata tsaya jiran wani abu ba tai waje da gudu tana kuka, tana fita shima ya fa蓷a saman bed 蓷in tare da fashewa da kuka, kamar 茩aramin yaro wacce irin rayuwa shi Imam yake ciki ne? Meyasa rayuwa take juyasa ne kamar 茩wallo?meke damunsa ne tayaya his Airah zata zama matar Ubansa,ko shakka babu yasan wannan Airahnsa ce bawai wata Fannah ba, kifa kansa a cikin pillow ya shiga sauke ajjiyar zcy, me zai gayawa Ubangijin sa? Tayaya zai ta蓳a wani sashe na jikin matar mahaifinsa da sauri kuma ya girgiza kansa yana fa蓷in "No she's never be my stepmom, never matata ce Airah my wife please come back to me nine Rayuwarki ba wani ba" ya 茩are maganar yana dafe saitin zcyarsa wacce ya keji dan zafi kamar zata faso 茩irjinsa ta fito, ya da蓷e kwance yana ta surutai jin danshi a tsakanin cinyoyinsa yasa ya 蓷an mirgina tare da shafo wajan ware manyan idanunsa yay abinda bai tsammaci gani ba ya gani spram zai ce ko mene, jin tsallan da Sheikh 蓷insa ke masa yasa ya ri茩eta da kyau har wani hucin azaba take da kuma neman 蓷auki, har lokacin kuma bata bar dripping ba, meya akaita shi sam bai ga abinda yay ba, banda sweet bakin Airahnsa daya shafa mai yayi sai brest 蓷in ta daya ta蓳a don ko a zahirance bai gansu ba, 蓷an wannan abun har ya kai yaji wani abu ko wani abu ya fita daga jikinsa, yaya zai yi yanzu shi ha茩茩in Ubangiji kawai yake tunawa amma yasan bashi da wani laifi tunda jikin Airahnsa matarsa masoyiyyar sa ya ta蓳a ba wata ba, kuma idan banda ita babu wata 拼ar mace daya kejin wani abu a kanta, itama Aljanarsa yau ne abin yay girmama, Lumshe idanunsa yay tayaya zai wanka kafin wayewar gari? Bazai iya kwana sam da najasa a jiki ba. 苼angaren Barrister bai ta蓳a jinsa a cikakken namiji mai kuzari ba sai yau Mami tun tana gane karatun da yake bata wanda ba'a son ransa ba harta kasa gane komai, dauriya kawai take bata son ta nuna masa gazawar ta bare raini ya shiga tsakaninsu amma ta 蓷auki alwashin rama abinda yay mata zata nuna masa iya kar iskancin sa, ganin yana ta Abu gudu yasa ya zame jikinsa a hankali tare da mirginawa gefe yana sauke numfashi yabarta ne kawai sbd yasan ita yarinya ce ba zata iya 蓷aukan dukkan wata bu茩atarsa, kallon fuskarta yay wacce har yanzu ya kewa kallon fuskar Fatimansa a kan ta Mami yace "Am sorry my Teemah, you make this day very special to me thank you so much" haushi da ba茩in ciki ne suka cika Mami hakan yasa cikin damuwa tace "Malam get out tunda ka gama" mgnarta yasa yaji kamar tana fa蓷a masa wasu romantic words hanunsa yasa zai ri茩eta tayi saurin sauka daga gadon tana wale legs ta fa蓷a bathroom, shidai kamar wanda yasha giya haka ya kejinsa domin baya gane fari ballantana ba茩i jallabiyar sa ya sanya kana yay waje tare da nufar flat 蓷insa, sai da yaje kusan flat 蓷in 茩arshe har zai shige sai kuma ya tsaya tare da tura kansa ciki shiru bathroom 蓷in babu kowa hakan yasa ya 茩ara tura kansa tare da neman wajan zama ya zauna, jin 茩arar ruwa kuma a bathroom ya tabbatar masa da tana ciki sai yake ganin daman ai sanda zai fito bathroom ta shiga kenan 蓷akin ya dawo. Lokacin da Fannah tabar flat 蓷in Sheikh ta dawo inda take gado ta fa蓷a jikinta na rawa da 蓳ari domin har yanzu ji take kamar hannunsa na yawo a saman 茩irjinta, rasa abinyi yasa ta fashe da kuka tana ma茩ale jikinta a waje guda mai yasa tasa kalan soyayyar zata zo masa a HARAMTACCIYAR SOYAYYA, mai yasa wannan abinda yazo mata a JUYAYI ne? Tasan tana 茩aunar Sheikh da muradin samunsa wannan shine mafarkin zcyarta amma mene yasa abun zaizo mata a haka ne? Mai yasa bata tashi ganin Sheikh ba saida ta riga ta zama matar mahaifinsa? Yanzu yaya sunan abinda ta akaita tana da iliminta tasan me take duk da 茩arancin shekarunta amma tasan ha茩茩in Aure tasan ha茩茩in miji a kan matarsa ta karanta Zaadiz zaujen ta gani ta karanta Umdatul ahhkam ta gani, Malaminta yasha fa蓷a masu sannan ga babban malamin ta dake 茩ara nusur da ita rayuwa wanda kullum take ji da sauran Muryarsa a redio shima yana fa蓷a,amma mene yasa yau da kansa zai aikata wannan babban kuskuren, ganin bata da wata ma dafa kuma Allah ya taimaketa ba'ai mai gaba 蓷aya ba yasa ta Mi茩e sbd wani iri data keji a jikinta ta nufi bathroom tare da zame rigar jikinta, ta sakarwa kanta ruwan sanyi dan ba zata iya jira ta ha蓷a na zafi ba. Yana ta zaune kafin yaji ta bu蓷e 茩ofa ta fito kanta a 茩asa ta fito domin ko kula da shi ba tayi ba, inda aka ajjiye mata wasu 茩ananun kayanta ta bu蓷e ta 蓷auki wasu Sleep wears na prada dark brown masu kyau, idanunsa a kanta tana 茩o茩arin zame towel taji yay tari shima kansa bai san lokacin da tarin ya kwace masa ba, da sauri jikinta na rawa tai bathroom da gudu tana ha茩茩i tare da dafe 茩irjinta, dry kawai yay kana ya kwanta saman bed 蓷in domin yasan kota fito babu abinda zai mata shi tausayinta ma ya keji, Fannah kam bayan ta sanya kayan da sukai mata wani bala'in kyau kasa fitowa tayi sai da taji alamar ya fita, Sannan ta fito kai tsaye kwanciya tayi ta rufe idanunta cikin sauri ta bu蓷e su sbd Sheikh daya fa蓷o mata da kuma kukan da yake sai taji gaba 蓷aya jikinta yay sanyi menene dalin daya sanya yake kuka? Kodan ta hanashi ta蓳a jikinta a yadda take jin son sa 茩aunar sa ko rayuwarta zata iya bayar indai zai farin ciki da wannan tunanin bacci 蓳arawo ya 蓷auke ta. Mami ruwan zafi sosai ta shiga zafi da kuma ra蓷a蓷in bata keji yasa ta shafa versiline ita da sweet Imam 蓷inta ne bata da wata matsala sai da蓷in abinda daza taji amma Barrister ya wargatsa mata dukkan shirinta kuma wlh saita rama. Sheikh yadda yaga rana haka yaga dare sam ko runtsawa bai ba, da 茩yar ya nemi duvet ya rufe jikinsa. Da asuba Granny ta tura 茩ofar sosai tai mmkin ganinta a bu蓷e tunda ta shigo yake binta da kallo harta 茩arasu gadon tabi da kallo tace "Yaya haka Imamu? Meye duk ka hargitsa gadon fisabilillahi kamar dai wanda ya samu filin sukuwa?" Bai tankata ba abinda ya keji a zcyarsa bazai ta蓳a barinsa yay mgn, ji a matu茩ar sanyaye ya zuro 茩afafuwan sa 茩asan bed 蓷in tare da zura wasu Slippers 蓷in Berluti masu tsada sosai da kuma rashin nauyi, Warm water yasa Granny ta ha蓷a masa a cikin jakuzzie kana ta fita Lumshe idanunsa yay lokacin da ruwan ya ratsa cikin jikinsa ya shiga sauke numfashi wahala, har zuwa lokacin kuma hjyar nan inda take sai da ya sakar mata ruwan zafi sosai sannan ta dai-dai ta amma har yanzu mararsa ciwo take masa, da蓷in ruwan zafin yasa wani bacci ya fara fisgarsa da 茩yar ya lalla蓳a ya hau saman wheelchair dake bathroom 蓷in ya 茩arasa wajan shower ya 蓷aure raye jikinsa kana yay 蓷aura alwala tare dayin brush, bathrobe ya saka a sanyaye ya shiga buga 茩ofar Granny nice ta shigo ganin yanayinsa na yau yasa bata 茩ara yin mgna ba sai duk ta firgita tunaninta ya shiga bata ko Aljanar ce ta dawo, a gurguje ta gama shafa masa wani versiline mai 茩amshi a saman fatarsa kana ta 蓷auko kayansa ta bashi, abun yay mmki ya bata ganin bai yasa cire kayansa ba sai da ya juya mata baya Mmki duk ya cika Granny, bayan yasa Maroon 蓷in jallabiyar ta fesa masa parfumes 蓷insa mai 茩amshi, sosai ya 茩ara kyau ya fito a Sheikh 蓷insa har Parlo Granny ta kaisa tana jiran fitowar Barrister can kuma Fareeq ya fito shima sanye da Jallabiya kallonsa Granny tayi tace "To ina Uban naku kuma?" Fareeq yace "bai fito ba" ha蓳a ta ri茩e tace "Yau naga abinda yafi 茩arfina ni Fa蓷imatu wacce rashin kunya ce wannan yaushe ya zama gantalalle bani da labari? Sbd yana tare da matarsa shine ya茩i fitowa" da sauri Sheikh ya kalleta sbd ambaton matar da yaji tayi 茩asan zcyarsa ya shiga bugawa, gyaran murya yay hakan yasa Fareeq ya tura Wheelchair 蓷in zuwa waje. Sai wajan 6 na safe sannan Fannah ta shiga bu蓷e idanunta jinta kuma a jikinta mutum yasa ta hantsila da sauri jikinta na rawa tana tashi shima ya fara yana mata wani shu'umin murmushi da sauri tai bathroom shima waje yay yana jin kansa yau a fresh haba Saudat daman babu abinda take dashi take masa iyaye yanzu ya kejin ya sauke dukkan abinda ya tara a mararsa, da wannan tunanin ya haura saman upstairs ya nufi flat 蓷insa yana mmkin yadda gari har yay haske ba tare kuma daya sani ba, wanka yay kana ya shirya ya gabatar da Sallah yana gamawa ya fita zuwa downstairs, Mai aikinsu ya gani tana ta shirya breakfast, gaishesa tayi shi kuma ya nufi bedroom 蓷in da Fannah take,samunta yay har tayi Sallah ta koma bacci kayan daya kawo mata ya ajjiye kana ya shafa kanta yana jin soyayyyar ta na 茩ara ratsa masa zcy. Arjun kam ji yake kamar bai ta蓳a jin da蓷in rayuwa dama duniyar baki 蓷aya, sam bai bacci ba sbd kukan da Aliyah ta kwana ta nayi masa, sai wajan 9 na ya tashi ya shiga shiryawa domin buddy ya tsaya masa a rai yana son yaje yaga yaya ya kwana kafin ta farka daga bacci. Mami tun 7 tabar gidan zuwa wajan aiki shima Barrister ya fita sbd wani meeting da yake da shi. Tsaye take gaban dressing mirror tana kallon yadda idanunta ya kumbura sbd kukan da tayi, tana sanye da wata pitatte gwon 蓷in atamfa Holand Orange color wacce taji 蓷inkin fatan a sanya mata masu stones masu kyau, ga shape 蓷inta daya baiyana ta cikin rigar hips 蓷inta sun samu damar zama, bata saba sanya 蓷an kwali ba hakan yasa ta 蓷auki veil 蓷inta daya kasance milk kai Orange 蓷in Flowers ta 蓷ura saman kanta kitson dake gaban goshinta ya 茩ara fidda kyanta, yunwa ta keji sosai hakan yasa ta fito daga cikin bedroom 蓷in tana fidda wani 茩amshi na abin mmki,babban parlon babu kowa gidan shiru rasa inda zatai tayi su take ko tea ta sami tasha ko taji dai-dai, kanta ta 蓷aga taga wajan 12 na safe, abin abinda zcyarta ke gaya mata tayi hakan yasa tabi wata 茩ofa wacce take tunanin kitchen ne, tana shiga ta sauke ajjiyar zuciya sbd ganin da gaske kitchen 蓷in ne, 茩arasa shiga tayi ta fara duba flast 蓷in dake ajjiye saman stool 蓷in kitchen 蓷in, cikin Sa'a ta samu ruwan zafi ta 蓷auki mug ta zuba ta fara ha蓷a tea mai kauri sbd kayan tea 蓷in data gani, bayan ta zuba komai ta 蓷auki spoon ta fara juyawa, cikinta har wani ihu yake, 蓷auka tayi tare da jin gina da kantar kitchen 蓷in idanunta a rufe ta fara shan tea 蓷in tana hurawa sbd zafi, 茩amshin da taji kuma ta tabbatar ba jikinta yake ba, bata kawo komai ba ta bu蓷e idanunta kai tsaye Idanunta ya sauka cikin nasa wanda da alama ya da蓷e yana Kallonta, yana zaune saman wheelchair saika 蓷auka wani 蓷an sarki ne sbd yake da wani kwarjini da cika ido yana sanye da wata shadda white colour anyi masa 蓷inkin half body sumar kansa a kwance luff domin ko hula bai saba, hanunsa ri茩e da cup of tea yana juya a hankali tuni ya 蓷auke idanunsa daga kanta yay kamar bai ganta ba, sbd tsorata da kyansa da kuma kwarjininsa da kuma tuna abinda ya faru jiya yasa wani tari ya kawo mata ziyara tea 蓷in bakinta yay feshi ya sauka a saman fuskarsa.... SIRRIN MU isn't free via WhatsApp number 08119237616 for more information ga 拼an Niger 84506476 NIMCYLUV 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 4锔忊儯1锔忊儯-4锔忊儯2锔忊儯 Bayan tea 蓷in data fesa masa a fuska tsoran daya gama kamata yasa ta saki cup 蓷in a 茩asa, gaba 蓷aya bata tsammaci ganinsa ba hakan yasa da tai arba da shi gaba 蓷aya ta gigice still kuma idanunta na kansa, Sheikh ko mutsawa bai ba kansa a 茩asa tamkar bai ganta ba haka yay pretending yaci gaba da shan tea 蓷in cike da nutsuwa da kamala, a zahiri kuma idanunsa ne kawai baya gareta amma idon zcyarsa gaba 蓷aya ya karkata ne gareta shi har kusan bashi dry tayi sbd yanayin da yaga tsoro ya shigeta kamar wacce taga dodo, ganin ko takan ta baibi ba yasa ta sunkuya tare da 蓷aukan cup 蓷in ta ajjiye, shi kam tuni yaja Wheelchair 蓷in sa yay waje yana sauke numfashi domin baya jin zai iya 茩ara some minutes a wajan, babban parlo ya koma tare da zamewa ya zauna saman duguwar sofa ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya ganin zai fa蓷a wani tunani daban ya 蓷auki remote ya sauya channel zuwa Aljazeera ya fara kallo duk da cewa ba wani fahimta yake ba,amma dole ya sabarwa kansa dasu sbd ragewa kansa damuwa da kuma wani banzan tunani, yana kallon amma rabin tunaninsa yana ga kitchen 蓷in musamman da har yanzu hancinsa yake jiyo masa da蓷a蓷an turarenta kai 茩amshi da kuma sanyaya zcy. Yana fita ta dafe 茩irjinta tare sauke wata wahalalliyar ajjiyar, kasa aikata komai tayi sbd tuna yanayin da suka shiga shida ita a daren jiya, jikinta ne yay sanyi tana jin yadda zcyarta tayi mata nauyi har yanzu tana ganin girman abun da kuma muninsa,ko wacce mace burinta ta kai mutuncinta gidan mijinta ita gashi yanzu tayi auren duk da ba 茩aunar Barrister take ba kuma bata niyar dugun zama dashi,amma ganin Sheikh sai ya kure mata dukkan wani damuwar da take ciki Sheikh ya ta蓳a abinda Ubansa bai ta蓳a ba iya wannan kawai ya tabbatar so da kuma 茩aunarsa sun riga sunyi nisa a zcyarta,amma abu guda ke bata mmki mai yasa a aikata haka? daga ganin mace banda wani dalili ai ba zaka fa蓷a mata ba haka nan, wacece Airah? Tsaki taja ka蓷an sbd sunan Airah data tuna, da kyar ta lalla蓳a tasha ruwan tea 蓷in ko madara bata iya sanyawa ba. Barrister ne zaune a cikin office 蓷insa yana operating system 蓷insa wayarsa ta fara 茩ara alamar kira ya shigo tsayawa yay da abinda yake ganin sunan Uncle Sham yasa yay answering call 蓷in yana fa蓷in "Evening Uncle" gyara zama Uncle Sham yay shima yana cikin office 蓷in nasa yace "Barrister ykk ya kwanan amarya?" Murmushi jin da蓷i Barrister yay yace "Wlh Allahamdulillah" Uncle Sham yace "Ma sha kasan dalilin kiran ai ko?" Girgiza kai Barrister yay kamar Uncle na kallonsa yace "A'a saika fa蓷a" shiru Uncle Sham yay yana nazarin abinda zai fa蓷a can dai yace "Bisa al'adar kanuri dole idan miji ya kwanta da matarsa a sani sbd tabbatar da mutuncinta, hakan tasa kawonta yay min mgn ni kuma nai maka abinda kace shi zan fa蓷a masa" baya Barrister yay sbd tuna yanayinsa na juya shida Fatimansa duk sai yaji kasala ta saukar masa idanunsa a rufe yace "haka fa, na kwanta da matata kamar yadda al'adar su saukesu,banda abinsu ma waye zai samu kamar dai Fatima kuma yay burus da ita ai sai mara lfy" jinsa kawai Uncle Sham yake amma ba komai ya fahimta ba sauke numfashi yay kafin yace "Ok! Allah ya kyauta" yana fa蓷in hakan ya kashe kira idanunsa akan laptop 蓷in sa yana duba ayyukansa can wayarsa tayi 茩arar Kawon Fannah ya gani kamar dai bazai 蓷auka ba sai kuma ya 蓷aga yana fa蓷in "Assalamu alaika" da sauri Kawo Madu yace "wasalamu alaika Shamsudeen yaya ake ciki?" Mi茩ewa Uncle Sham yay gaba 蓷aya tare da 蓷aukan key 蓷in motarsa ya fita daga office 蓷in gaba 蓷aya yana tafe yana fa蓷in "Congratulations Allah ya sanya albarka a auren" Uncle Sham ya fa蓷a yana shiga cikin motarsa, daga can 蓳angaren Kawo Madu yace "Ma sha Allah! Allahamdulillah! Allah dai yay mata albarka dashi Hamdan 蓷in gaba 蓷aya" da Ameen Uncle ya amsa bai tsaya ya 茩ara jin wani abu ba ya kashe kiran gaba 蓷aya tare da yiwa motarsa key ya fita daga hospital 蓷in. Kawo Madu ne ya kalli matarsa mai suna Yagana yace "Ma sha Allah! Yarinya ta ri茩e mana mutuncinta" Yagana tana dry tace "kai amma dai nai farin ciki wlh,daman yarinyar badai hankali da nutsuwa ba" Jinjina kai Kawo Madu yay yace "Haka fa, kinga sunyi nisa damu dole za'a a hqr da farin gyalle a zummar shaida,tunda mijinta ya fa蓷i hakan shkknan sai kiji wajan Maman Fannah ki gaya mata" da sauri ta mi茩e tana 蓷aukan Lafayar ta ta 蓷aura tace "Ai babu zama wai an saci zanin mahaukaciya yanzu zani na shaida mata" yace "To Allah ya kiyaye" tace "haba dai kamar wacce zatai nisa" ware idanunsa yay waje yana fa蓷in "Kai amma dai a gaisheki idan Allah ya nufa sai kiga ko waje baki 茩arasa ba Ubangiji ya 蓷auki ranki amma ana Allah ya kiyaye wai ba nisa zaki ba" kallonsa tayi tace "Kayi hqr bari naje ma dawo ta ngd da addu'a" tana fa蓷in haka tai waje. Mama kolo na zaune da Ya Falta sai Yana dukkansu suna parlo suna cin abinci brabisko da miyan yakuwa wacce taji nama manya虏 masu yawa Yagana tai sallama, gaba 蓷aya suka amsa mata Mama kolo na fa蓷in "sannu da zuwa kece da rana haka?" Yagana ta zauna tana fa蓷in "Wlh Kawonsu ya tasu ni yanzu haka" Mama kolo tace "to Allah yasa dai lfy?" Murmushi kawai Yagana tayi ta fito da kwalin sabulo da ashana ta ajjiye gaban Mama kolo tare da ranga蓷a bu蓷e, farin ciki da kuma jin da蓷i yada Mama kolo sakin kuka daman tana da tabbacin tarbiyyar da tayiwa yaranta ba zasu tashi a banza ba, kusan al'adar su ce haka idan an samu yarinya a matakin budurwa dangin miji zasu bada kwalin sabulo da ashana matsayin tukuci idan kuma ba'a samu ba za'a dangwarar da kwalin sabulo a gabanki empty babu komai a ciki haka kuma shine shaidar 拼ar ki bata tare da mutuncinta, tun a titi tayi gantali dashi Yagana tace "Kawonsu ne ya fanshi dangin Mijin tunda basu kusa shine ya bayar a bada kyautar Fannah" sun 蓷an jima suna Shira tare da sawa Fannah albarka kana suka 茩ara yiwa su Ya Falta fa蓷a sosai daga nan tai masu sallama ta koma gida. 茦yakkyawar fuskarsa ta zubawa idanu tun bayan fitowar ta daga kitchen ta samesa yana bacci ya rungome pillow a 茩irjinsa,kasa tafiya tayi tai tsaye nesa dashi tana 茩ara jinjina kyawon halittar da Allah ya bawa Sheikh, kallon agogo tayi taga lokacin sallar Zhur ya kusa gashi har yanzu bacci yake, a jikinsa yaji ana kallonsa kuma ya tabbatar da itace domin babu kowa a gidan tun safe Granny ta tisa driver a gaba zuwa a asibiti dubiya, zuwan Arjun ne ma ya taimaka masa har yay wanka ya sauya kaya shine da zai tafi yace ya kawosa cikin kitchen 蓷in, sam ba bacci yake ba yay hakanne kawai domin ya bata damar 茩are masa kallo kamar yadda take so, slowly ta janye idanunta tana mmki kujerar guragun data gani kusa dashi, bashi da 茩afa ne kome? Zara-zaran yatsun 茩afarsa ta kalla babu wata alama da zata nuna bashi da 茩afa, tana nan tsaye taji alamar bu蓷e 茩ofar babban parlo cikin nutsuwa ta juya idanunta ya sauka a cikin na Mami gabanta ne ya fa蓷i da sauri kuma ta janye nata idanun, Kallonta Mami tayi from head to toe sai yanzu tasan dalilin auren 拼ar cikinsa da yayi, wato yaga manyan bombom da kuma shafaffan ciki wanda ya bawa 茩irjinta damar bai yana sosai,ga farin da take dashi domin da ita da sweet Imam bata san wanda yafi wani jar fata ba, rufe 茩ofar tayi tana takun 茩asaita ta 茩arasa shigowa cikin parlon,kamar yadda bata 茩ara kallon Fannah ba itama Fannah bata sake kallonta ba, fuskarta 蓷auke da Murmushi tace "Ohh my sweet darling Imam bacci a parlo kai da gidan Ubanka" ta fa蓷i haka tana 蓷auke kansa tare da zama a gefensa,kansa ta 蓷ura saman cinyarta da sauri shi kuma ya tashi zaune idanunsa a lumshe, fuskarsa ta shafa tana shafo jajayen la蓳蓳ansa tace "am sorry an barka kai 蓷aya ba mutane a gidan ko?" Da sauri Fannah ta kalli Mami lallai ma matar nan tana nufin ita ba mutum bace, sai kuma wata zcyar tace kika sani ko Mamansa ce, girgiza kai tayi ita 蓷aya ganin babu wata kama da suke da juna, a ganiye ya bu蓷e ido mai makon ya sauke ganinsa akan Mami sai kawai ya sauke a fararen hannunta wanda suka sha jan lalle mai kyau da tsari, idanunsa ya janye da baya jin zai jure kallon hannunta "Yaya jikin naka,i mean yaka kwana?" Da Mmki yake kallonta tayaya tasan ya kwana da wani abu? Ba tare daya kalleta ba Muryar very slow sbd kasalar data saukar masa yace "Allahamdulillah!" Mi茩ewa tayi tace "ya kamata kaje ka shirya time 蓷in sallah ya kusa nima bana jin da蓷i that is why bar wajan aikin na dawo gida da wuri" ta fa蓷i hakan tana jawo masa Wheelchair zuwa gabansa, zcyar Fannah ce ta buga da 茩arfi kardai tunaninta ya zama gsky tataya 茩yak茩yawan mutum zai zama gurgu saurin astagafirullah tayi a zcyrta, idanunta kuma ya cicciko da 茩wallar tausayinsa ga kuma soyayyyar sa data 茩ara shiga zcyarta, 蓷aga idanunsa yay suka ha蓷a ido zaro mata nasa idon yay tsoran da taji yasa ta saki 茩ara da sauri kuma tai flat 蓷in data kwana tana kuka, wani 茩awataccen Murmushi ya saki yana jan gemunsa tsaki Mami tayi tace "An kawo mana mahaukaciya dai" nan take launin fuskarsa ya sauya hanunsa yasa ya zame mata hannun daga Wheelchair da take 茩o茩arin turawa, gabansa ta dawo ta sanya dukkan tafin hannunta ta tallafo fuskarsa tace "My Sweet Imam me Maminka tayi maka kuma?" Banza yay mata yana zame fuskarsa zata 茩ara ta蓳a sa yace "Stop please" ya fa蓷i hakan yana danna abinda ke jikin Wheelchair kai tsaye ya nufi flat 蓷insa. A dai-dai inda sautin kuka yake fitowa ya tsaya cikin 茩aramin lokaci kuma ya gane muryar mai kukan domin baya tunanin akwai abinda zai manta wanda ya shafe ta, runtsa idanunsa yay kana ya 茩arasa cikin bedroom 蓷insa. Bayan asar Arjun ne ke driving sai Sheikh dake gefensa yasha wata shadda wagambari amy color sai wula zanna yay kyau sosai, dawowarsu kenan daga gidan redio Arjun yace Sheikh dole sai yaje gidansa sannan zai kai shi gida, bu蓷e ido Sheikh yay sosai jin abinda Arjun yake cewa, sai da Arjun ya 茩ara fa蓷in "kai mata duniya ne,akwai sanya mutum nisha蓷i wlh,jiya ai ban san a wacce duniyar nake ba, yawo kawai nake saman gaji mare" ta蓳e baki Sheikh yay kafin ya kalli Arjun yace "Eh kam kusan abinda ka fa蓷a haka ne,amma ka kuji sharrin kace am telling you one day za kace na fa蓷a maka,am dan Allah enough ni bance ina son naji komai infact ban tambayeka daranka na jiya ba" dry Arjun yay sosai har yana kifawa kan staring motar yace "wlh that's what i wanted kuma finally naji" calmly Arjun yay yace "buddy ban san meyasa kake tunanin banza akan mace ba,amma na sha fa蓷a maka akwai wata rana daza tazo ka kasa gane kanka sbd mace" baya Sheikh yay tare da rufe idanunsa tunanin wacce ya gani matsayin Airahnsa ta fa蓷o masa, a hankali ya fara tuna ko wanne moment nasu na daran jiya yana loosing control 蓷insa idan har ya sanya idanunsa a kanta, shiyasa ya za蓳i barin gidan kamar daga sama yaji Arjun yace "Ya Mom 蓷inka?" Da ido Sheikh ya tambayesa "Wa?" Kai tsaye yace masa "your stepmom Fatima" shiru Sheikh yay yana karatu nanata sunan "Fatima! Fatima! Fatima!" A ransa kasa amsa yay kawai ya 蓷auke kansa cikin serious talking Arjun yace "she's very nice tana da hankali kuma zatai hqr tunda sa'ar Buhaiyya ce so kaga zata baka duk kulawar da kakeso,tunda ba wani waje za tana zuwa ba kaga ita da Granny sun isheka komai har zuwa sanda matarka zata amshe su" still shiru Sheikh yay zcyarsa ta lula tunanin wacce akace Fatima kuma itace matsayin matar mahaifinsa, fesar da iska yay tare da fa蓷in "impossible" idanun Arjun akan titi yace "meke nan? Har Shira za kunayi ku zama friends" da jajayen idanunsa ya kalli Arjun cikin kaushashiyar Murya mai amo yace "wlh ka sake min mgnar wata a nan ko a haka sai naje gida" ya fa蓷a yana nuna masa 茩afarsa shiru Arjun yay domin mgnar Sheikh ba 茩aramin dukan sa tayi ba,har suka 茩arasa gidan Arjun wanda yake 蓳angaren Hjy Sadia mahaifiyar Arjun, har Parlo Arjun ya shigar da Sheikh zuwa lokacin duk ba茩in da suka zo sun tafi tana kitchen taji yana kiranta "honey am back" ajjiye abinda takeyi tayi ta fito, kallon yadda take tafiya yay yana dry yace "honey da alama na maki aiki" marai-raice fuska tayi tana nuna masa Sheikh, Sheikh kam ko a jikinsa sun da蓷e basu aikata wani abuba, bai kulata ba yasa ya jawota yace "uhm i missed you a lot missed wify" ya fa蓷a yana kissing goshinta tsaki Sheikh yayi hakan yasa Arjun zame ta daga jikinsa yace "jeki kawo mana lunch" juyawa tayi Sheikh ya kalli Arjun yace "bani key 蓷in motar" yace "for what reason?". Washe gari da safe Mami na tare da Fariha tace suna mgn tace "wlh Fariha Barrister 茩aramin 蓷an iska ne zan nuna masa bani da kirki wlh wlh sai na wargatsa dukkan shirin sa badai nasan dalilin daya sanya yake haka ba?" Fariha tace "mene kuma ya faru?" "Am storage woman bazan masa kuka ba,amma wlh sai na rama" Fariha ta fita daga cikin littafin da take karantawa na SAI NA AURETA tace "nifa ban gane maki ba mekike nufi?" Cije baki tayi tace "Barrister ya 茩ara maimaita abinda yay min shekaranjiya ya kwanta dani out of ya kwanta da matarsa wacce giyar hauka yasa ya aureta" dry Fariha tasa harda tafawa tace "to meye abin damuwar? 茦ilan rabo ke kira, niba har addu'a nake Ubangiji ya karkato da hankali Abban Taufiq kai na ba,ke kuma kin samu kina wula茩anci" girgiza kai tayi tace "ba haka na tsara ba, ba kuma haka nkeso ba, dukkan plans 蓷ina akan 蓷an sa yake bashi ba" "to mene zaki i mean what a you going to do?" Mami tace "shiyasa nai maki mgn ai Shawara nake so kiban" ajjiyar zcy Fariha ta sauke tace "Haba Saudat idan kura na maganin zawo tayiwa kanta mana?" Cikin 蓳acin rai Mami ta mi茩e tsaye tace "ok zanje inda zan samu mafita kuma zakiyi mamaki wlh you'll be surprised" tana fa蓷in hakan ta fice tunda time 蓷in tashinsu kasancewar Friday ce. Gaba 蓷aya suna zaune a saman danning table Fareeq Bahaiyya Mami Barrister Fannah sai Granny wacce fitowar ta kenan daga falt 蓷in Sheikh, Kallonta Barrister yay yace "Ina son 蓷in?" Zama tayi tace "A'a nan kuma 蓷aya ina ruwanka dashi Fisabilillahi? Badai ka zama gantalalle ba wanda bai damu da damuwar yaransa ba,koda yake ai Sheikh 蓷in kawai kake ma haka ban san zcyarka ba,nidai ba ruwana kaji da iya ha茩茩insa kada kace zaka 蓷urawa kanka sabo,kuma yace ba zai zo ba da 茩yar na lalla蓳a sa nace yanzu zai aika takwarata Fa蓷imatu takai masa" zcyarta ce ta buga da 茩arfi hakan yasa ta 蓷aga kai a hankali ta kalli Granny sai kuma ta sunkuyar da kanta 茩asa, Barrister yace "ga Saudat takai masa mana" da sauri Granny tace "Wace kuma Sandal? Wani abune haka? To bazan bayar ba banyi jiya ba idan kuma rashin 蓷a'a zaka koyawa yarinya daga zuwanta bisimillah" shiru yay kawai ba tare da yace komai ba Bahaiyya da Fareeq dinner 蓷insu kawai suke ce idan da sabo sun saba da halin kakar tasu. SPAGHETTI WITH BEEF STEW ta fara zuba masa sai PLANTAIN PORRIDGE. With cup of coffee ta jera saman tray tace "tashi maza 拼ar albarka irin alkairi jeki kai masa ki tabbar yaci dan shima naga ya zama sallamamme bai damu da lfyarsa ba" dan dole ta mi茩e jiki a sanyaye hijab 蓷inta har 茩asa ta amshi tray 蓷in Granny tace "ai kin san pilat 蓷in nasa ko? Yoo keda gidanki ma ai dole ki sani jeki Allah ya tsara ya kuma tsune idon a sara" yana zaune gaban dressing mirror cikin nutsuwa yake bin jikinsa da wani lotion mai 茩amshi daga shi sai farin towel gama shafawa yay ya 蓷auki parfume ya fesa a jikinsa,yana shirin zame towel 蓷in jikinsa yaji an turo 茩ofar bedroom 蓷insa yasan itace tun tuni zcyarsa ta gama gaya masa zuwanta sbd harbawar da take masa, tsaye tayi bakin 茩ofar jikinta ya shiga rawa haka take samun kanta cikin wani hali. *_Dan Allah dan Annabi kada ki karanta ba tare da kin biya, da ki karanta ban sani ba come and explain to me cewa baki da halin biya idan nai niya na baki idan banyi ba nabar abuna, it's 500 ba yawa akwai wanda suka bada 300 amma kin za蓳i ki karanta abinda ba naki ba why sister? Tell me why? SIRRIN MU isn't free if you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔� it's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 for Niger people 84506476_* Kasa 茩arasawa ciki Fannah tayi tsoransa da abinda ya faru tsakaninsu jiya ya shiga dawo mata,amma yaya zatai dole ta mi茩a masa abinda ke damunta dole wai sai ta tsaya yaci tukunna zata fito, tayaya zata jure zama kusa da wannan 茩aton mai kwarjini da cika ido haka, fasa zame towel 蓷in yay ya shiga taje sumar kansa da handrayer, shahada tayi gently ta fara ta茩a 茩afarta zuwa tsakiyar bedroom 蓷in a saman wani table ta ajjiye masa 茩amshin sa duk ya gama cika mata hanci har tana jin kamar zata zube masa a wajan ne, ina ba zata jure zama kusa dashi ba da sauri ta ajjiye ta juya zata fita kamar daga sama taji yace "Zahraaah... NIMCYLUV 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 4锔忊儯3锔忊儯-4锔忊儯4锔忊儯 Tsayawa tai cak tare da runtsa idanunta sbd sunan daya kirata dashi har tsakiyar kanta ta jishi, kasa juyawa tayi bare da amsa kiran da yay mata haka nan kuma taji ta kamu da 茩aunar sunan a ranta, a zcyarta take 茩ara maimaita sunan "Zahraaah!!" Very nice name dole tai accepted wannan sunan domin yay mata da蓷i a kunne dama zcyrta, shi kansa bai san sanda sunan ya fita daga bakinsa ba, kawai ya samu kansa da furtawa amma yasan ba aibu bane da hakan tunda sunanta ne, idanunsa akan mirror yana kallon faffa蓷an 茩irjinsa wanda yake 蓷auke da chest beard wanda yake kwance sai she茩i yake,gaba 蓷aya bedroom 蓷in ya cika da 茩amshin turarensa wanda kai tsaye zaka 蓷auka Arabia Ohud ne zallah,amma idan ka tsai da hankali ka za kaji 茩amshin Maison francis, baya yay ya kwanta akan Wheelchair da yake kai idanunsa a rufe amma yana sane da ru蓷ewa da tayi shi kuma yana farin cikin yaga da shiga ru蓷u idan ta ganshi yana son yaji dalilin hakan, hakan yasa yay calmly muyarsa very slow ga wani sanyi data 茩ara sbd kasalan data saukar masa kamar mai ra蓷a ya 茩ara fa蓷in "Zah..raaah" ya fa蓷a a 蓷an rarrabe kamar wanda bai iya magana ba. Kanta a 茩asa tana wasa da yatsun hannunta cikin rawar murya tace "ba haka sunana ba ai" ware idanunsa yay waje kafin ya ta蓳e baki bai kuma cewa komai ba taci gaba da tsaiwa a wajan, sai da ya gaji dan kansa sannan ya kalli cikin mirror ya hangeta tsaye kanta a 茩asa, lumshe idanunsa yay yana sauke numfashi da ajjiyar zuciya ji yake kamar ya dauwama yana Kallonta, babu bambanci tsakaninta da Aljanarsa shiyasa baya jin zai iya yi mata kallon matar mahaifinsa kamar yadda akace, ji yay bakinsa ya bu蓷e har bai san lokacin daya furta "Can you help me?" Sassanyar Muryar mai da蓷i ta daki dodon kunanta,ji tayi saman ba zata iya yi masa musu ba sbd kwarjinin da yay mata gaba 蓷aya ya cika mata ido cikar haibarsa, jikinta a matu茩ar mace walking slowly ta 茩arasa inda yake zaune ba tare kuma da tace komai ba, shareta yay kamar bashi ne ya kirata ba, yana ta zaune yana Kallonta ta cikin madubi da yaga zata 蓷aga Idanunta sai ya janye nasa idon, almost 5mts tana tsaye sai da ta gaji a hankali tace "Gani" ba tare daya kalleta ba cike da nutsuwa yace "Mene?" Turo baki tayi cike da kuma shagwa蓳ar tasa sabayi a gida tace "To bakai ka kirani ba" cikin son ya jata da hira yace "sure?" Wani juya Idanunta da tayi ya sashi juyawa gareta baki 蓷aya ba tare daya shirya ba, hannayensa ya har蓷e saman faffa蓷an 茩irjinsa ya 蓷ura mata firgitattun idanunsa wanda suke saukar mata kasala, a wannan time 蓷in kallon his wife yake mata matarsa Airahnsa slowly ya mi茩a tattausan hannunsa zai ri茩e nata sai kuma ya zame hannunsa yana sauke numfashi, idanunsa ya 蓷auke baki 蓷aya a kasalance Sheikh ya fesar da iska daga cikin bakinsa kafin ya sauke numfashi yace "Sit, let's talk" zamewa tayi a 茩asan 茩afafuwan sa ta zauna tana wasa da hannunta, janye 茩afarsa yay sbd tsigar jikinsa ta fara tashi, kamar wanda ka takura ya fara magana cike da nutsuwa yace "What's your name?" Bakinta na 蓷an rawa tace "Fannah" ta蓳e nasa bakin yay idanunsa akan red henna 蓷inta yace "Fannah isn't a real name..," sai kuma yay shiru kafin ya 蓷ura da fa蓷in "i think is Fa蓷imatu, nasan ko a gida ba'a danne rago ance anya domin suna Fannerh ba" saurin kallonsa tayi komai nasa yana da bambanci wato har Fannah 蓷in ma nasan dana banne bata ankara ba taji bakinta yace "To ai haka naji ana fa蓷a" ta 茩are maganar tana 蓷an kwa蓳e fuska, janye idanunsa yay daga kanta yana 蓷an dun茩ule hannunsa,kasa mgn yay sbd shagwa蓳ar ta ba 茩aramin tafiya tayi dashi ba, a hankali yace "Meye ma'anar sunan Fannerh or what?" Watsa hannayenta tayi irin i don't know 蓷in nan jinjina kai yay kafin ya rufe idanunsa yace "Imam Ali (AS) yace Manzon Allah (SA) yace: 鈥淎n kirata da suna FATIMAH ne, domin Allah mai girma da 蓷aukaka ya 拼antata kuma ya 拼anta duk mai 茩aunarta daga wuta.鈥� a wahalarce ya 茩arasa maganar duk da cewa baya jin zai gaji da mgn idan akanta ne, yace "Dan haka sunayen ki suna da yawa kamar yadda Imam Hussain(AS) da Imam Jafarus-Sadiq (AS)suka lissafa sunayen a cikin hadisi" nan ma shiru yay yana maida numfashi da sauri ita kuma tace "To Malam yaya sunayen suke" Kallonta yay ta gefen ido sbd sunan da yaji ta kirasa dashi yasu Murmusawa sai kawai ya share yace "Fatima tana da sunaye guda tara ko wanne kuma yana nasa muhimmanci akwai SIDDIQA, MUBARAKA, 茒AHIRA,ZAKIYYA, RADIYA,MARADIYYA,AZ-ZAHRAH,FATIMA" shiru yana kallon wayar hannunta dake haske ganin sunan dake kan wayar yasa ya ta蓳e baki, itama kallon wayar tayi taga sunan Barrister na yawo harta gama ringing batai picking ba. Granny ce ta kalli Fareeq take tura abinci da sauri tace "Yaya haka kuma kamar dai ana yunwa,ai idan taro naje sai kasa a zagen, gsky ba kyau 茦arif ka sauya hali" Kallonta yay yana dry yace "Wlh Granny yunwa na keji tun safe banci abinci ba" baki ta kwa蓳e tace "Ita Aminan bata baku bane ko me?" Bahaiyya ce tace "Granny tuwon shinkafa tayi miyar wake with cow meat, shi kuma bro baya cin tuwo,kuma wlh ba kiji da蓷i ba" tura 蓷an kwali tayi gaba tana ri茩e ha蓳a tace "Muhammadur Rasulullah! Au 蓷an gidan uban waye kai? Nace Ubanka waye a Nijeriya fisabilillahi? To wlh tayi zcyar musulunci ma data baku abincin gantalalliyar uwarku ta zauna tayi mana, to wlh idan baka nemi yafiyar Amina ba babu ruwana domin kasata wahala" ha蓷e fuska yay yace "To ba sis 蓷ina taci ba, kinga anyi 50% kenan, kuma Ubana ai yafi 茩arfin ku蓷in tuwo wlh" tana ta蓳e tace "Ai haba?" Yace "Yeah! Ke baga shi nan kullum nama kike ci ba, ko kina cin tuwon ne?" Bakin zani ta zare ta fara matsalar hawaye tace "A'a wlh babu ruwana uwarka Sandala kake zagi bani ba,kuma ma ai Dacta yace na daina cin tuwo" dry Buhaiyya tayi sosai ba tace komai ba, Barrister dai na zaune rabin hankalinsa yana ga Amaryarsa, Mami ma hankalinta nakan Sheikh ta kalli Bahaiyya tace "Go and call your Anut" Da蓷i Barrister yaji sosai kamar Saudat ta shiga ransa, mi茩ewa Bahaiyya tayi Granny tace "Wazai cinye maki abincin?" Tace "Granny Mami tace na kira Anut Fatima" kujera ta nuna mata tace "Zauna nan, gulmammiya shine aka juya baki sbd an san munafurci ne,yau 蓷aya bayan huta ba dg cewa ta kaiwa Imamu abinci shine za'a saka mata ido kamar dai zai cinyeta,ina itama uwace a wajansa ko badan ta kula da Imamun ka aureta ba bani da labari?" Barrister na mi茩ewa tsaye yace "Haka ne Mama" yana fa蓷in haka ya haura upstairs yana dailing number ta. Haushi da ba茩in ciki ya ishi Mami itama ta mi茩e tare da aikawa Granny wata muguwar harara "Ato ba sai dai kuci kanku ba" Fannah take zube a 茩asan 茩afafuwan Sheikh tace "naji guda takwas kuma tara kace" baya yay fuskarsa na fidda annuri domin yaji da蓷in yadda ta sake dashi lokaci 蓷aya yace "Ki ajjiye 蓷ayan a gefe soon or later Zaki sani" 蓷aga masa kai tayi ya ha蓷e rai kamar bashi ke murmushi ba yazu yace "Ban so" juya ido tayi wanda yake 茩ara narkar da zcyar Sheikh tace "What?" Banza yay mata kafin yay mata nuni da kayan baccinsa, mi茩ewa tayi ta 蓷auko masa da sauri ta juya masa baya sbd bata son 茩ara kallon naked body 蓷insa musamman his chest, ganin duk jikinta na rawa sbd bata ta蓳a ganin mutum haka ba ta nufi 茩ofa da sauri zata fita yace "Ohhh Hello!" Tsayawa tayi cak tana rarraba idanu sai da ya gama sanya sleepwear white colour Comfort Apparel, sunyi masa kyau sosai,wasu milk 蓷in high Res stock 蓷in bedroom slippers ya sanya a 茩afarsa, yana jan 茩wantaccen beard 蓷insa yace "What about my food?" Zaro ido tayi domin tama manta data kawo masa wani abinci tace "To ba gashi nan na ajjiye ba.." wani kallo ya wasa mata wanda yasa tai saurin mgnar yace "wane ya baki ki kawo?" Kai tsaye tace "Granny ce" jinjina kai yay yana lumshe idanunsa yace "And daga nan me tace?" Tana marai-raice fuska tace "tace ne na tsaya har kaci kuma.." sai tayi ta kasa 茩arasa fa蓷ar abinda tayi niyya yace "Uhm speak up" hawayen Idanunta na sakko harga Allah bata skny zama kusa dashi sbd yana cika mata ido tace "wai kona baka kaci" yana fidda tattausan Murmushi yace "Then come back and feed me" baki ta bu蓷e zatai mgn yace "You're like mother to me, uwa kuma babu abinda ba tayiwa yaronta,If she's still a live" ji tayi mgnarsa ta tsaya mata a rai wai babarsa 拼ar itace zata haifi wannan 茩aton how comes? Bata an 茩ara ba taji hawaye nabin fuskarta ita sam ba wannan mgnar take son ji ba, me yasa bazai bata wani matsayin nada ban ba ko Sister ko friend ko dai wani matsayin amma kalmar uwa babbace tai mata girma kuma ba zata ta蓳a zama uwarsa ba, mutsinsa taji kusa da ita da sauri ta juya zata fita yay saurin ri茩e hannunta da tattausan hannunsa wanda har wani gumi虏 yake fiddawa, shiru sukai gaba 蓷aya da 茩yar yasa 蓷aya hannunsa ya juyo da ita gabansa, ya zamana tai masa tsayi sbd tsayi Muryarsa a 茩asa yace "Zahraaah!!" Kasa amsa shi tayi sbd tension 蓷in data shiga yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe bai san da蓷in uwa ba, bai san yaya ake ji idan ana tare da uwa mahaifiya ba, bansan kalan jikin mahaifiyata ba bare naji 蓷umin jikinta, kullum ina tunanin mene yasa tai nisa dani, amma bana da amsa na rasa dukkan wata kulawa ta uwa daya dace ta bawa yaronta ba" shiru yay yana fidda numfashi kafin yaja numfashi a kasalance yace "Zahraaah, you'll be my mother,my sister my friend, i want sharing all my feelings to you" 茩afafuwanta ne suka kasa 蓷aukan rawar da jikinta yake mata hakan yasa ta zube a gabansa tana sakin kuka ita harga baya son kalma uwa da yake fa蓷a mata, kukanta ya keji har 茩asan zcyarsa cikin rarrashi abinda bai ta蓳a ba yace "Enough! Stop cry friend" a karon farko tun shigowar ta ta 蓷aga ido ta kallesa tace "Why Mother? Ni ban haifeka ba kuma bazan haifeka" duk da halin da yake ciki sai da ya 蓷an saki Murmushi yace "Yasubuhanallah! Nida man nace kin haifeni ne? And guda nawa kike ma da zance haka,kinsa inta surutu" kwa蓳e fuska tayi cike da 茩uruciya tace "tace to bakai kace na zama Mamanka ba" 蓷auke idanunsa yay yace "A'a ba ruwan Imam,kawai nace ki zama part of me" da rashin fahimta tace "Sorry! I didn't get you" hannunta ya kama yana murza tafin hannunta sbd laushin da yaji kafin a hankali ya 蓷ura saman shafaffan cikinsa yace "May be you'll understand" zame hannunta tayi tace "Sorry!" Ta fa蓷a tare da tashi ta 蓷auki tray 蓷in tazo har gabansa ta ajjiye saman carpet, bai kulata ba ya zame ka蓷an tare da zama a 茩asan carpet 蓷in bu蓷e komai tayi ganin ya rufe ido tabi ha蓷a蓷蓷iyar fuskarsa da kallo, idan kyau ne an sallama masa yana da wani irin sihirtaccen kyau wanda kai tsaye ba zaka iya gane da wanne 茩abila yake kama ba kamar dai shi 蓷in ruwa biyu ne (Half -caste) ga wasu zara-zaran gashin ido da yake dasu (Eye's lashes) sai wani dugun hancinsa wanda ya tsaya dai-dai ma dai-dai cin bakinsa wanda yake da wasu la蓳蓳a masu kauri wanda suka kasance jajaye kamar wanda yake shafawa jambaki, sai sajensa wanda yaywa gefen fuskarsa 茩awanya, ji tayi yace "Idan kin gama kallon feed me" cike da kunya ta 蓷auke kanta tana 蓷an 蓳oye fuskarta a cinyarta, bu蓷e ido yay yace "Am your son ring? So kina da damar kallo na ai" turo baki tayi tare da shura 茩afa zatai birgima yay saurin ri茩e hannunta yana bin lallan da kallo yace "meye wannan?" Tace "We called it henna" ta蓳e baki yay yace "ki daina ba kyau" tace "to" spoon ta 蓷auka zata 蓷ebo abincin yace "bana ci da spoon" kallon ban gane ba tayi masa yace "Alrdy night yanzu ki ban ki tafi ki kwanta" bisa dole tasa hannun dan ba zata iya da gardamarsa ba laumar farko ya ri茩e yatsunta a bakinsa ita kuma ta kasa mgn sbd fa蓷uwar gaban daya sameta tasan abinda take ya huce 茩a'ida amma bata san lokacin da zcya da kuma 茩aunarsa suke rinjayarta ba, yatsun hannunta ya fara bi da kallo kafin ya lumshe idanunsa ba tare kuma saya sani ba ya tura yatsun duk a bakinsa ya shiga tsotsa, jikinta ne ya 蓷auki rawa sam ba zata iya da kalar nasa salon ba da sauri ta zare hannunta tai waje da gudu, da gajiyayyun idanunsa ya bita dasu a zcyarsa yana aiyana 茩uruciyarta, lumshe idanunsa yay daman ba wata yunwa ya keji ba. Tana fita ta nufi bedroom 蓷inta tare da fa蓷awa kai ta saki wani kuka wanda ita kanta bata san dalilin yinsa ba, sai da tayi kuka mai yawa kafin bacci ya 蓷auke ta,Mami kam ba茩in cikin Granny yasa ko fitowa bata sakeyi ba, shima Barrister gudun mgnar Granny yasa ya kwanta yana juyi a gadonsa yasu ya kwanta tare da Fatimansa amma dole sai hqr yana ga dole ya shirya masu wata tafiyar yabar garin da ita kawai zaifi masa. Washe gari 茩in fitowa tayi sbd bata son ha蓷uwa da Sheikh da kuma baban Sheikh, Bahaiyya da kanta takai mata breakfast Mami tun safe ta tafi gidan wata Aminiyarta Kubra. Sheikh ne da Arjun zaune a babban Parlo a hankali Sheikh yake mgn "Arjun try to understand me, ina son fara zuwa Company ne badan ka gaza ba,kawai zaman gidan" jinjina kai Arjun yay yace "I understood, when zaka fara zuwa?" Idanunsa a rufe yace "I think this week in sha Allah!" Murmushi Arjun yay yace "Buddy naga ka fara sauyawa ba miskilanci ba ha蓷e fuska meye labari? Nasan duk sanda kayi haka akwai wani abu" banza yay masa kana yay signing akan file 蓷in da Arjun ya basa "Ina Mom 蓷in taka?" Kamar bai gane abinda yake fa蓷a ba yace "Wa kke mgn?" Yace "Anut Fatima mana" ta蓳e baki bai ce komai ba. Mami ta kalli Kubra tace "Wlh zcyta gaf take da fashewa ina son sweet Imam fiye da yadda baki tunani, ina sonsa bana jin zan bari ko wacce mace ta ra蓳esa" dry Kubra tayi tace "Ke kam Saudat kina da son zcyarki kiso 蓷a kuma kiso Uba" Mami tace "Ba zaki gane ba, Ina kishin Barrister ne sbd wani Babban dalilin bana son ya 茩ara samun wata zuri'a bayan wacce yake da ita,kisan rabin ku蓷in Barrister na Sheikh ne, da zarar kuma na samu ciki da Sheikh kinga da ku蓷in Uban dana 茒an duk mallakina ne" Kubra tace "meye damuwar to?" Shiru Mami tayi sai kuma tace "Granny ne itace matsalar" mi茩ewa Kubra tayi tace "I have an idea". Wajan 11 na dare tana kwance sanye da kayan bacci sai 茩amshi take taji an turo 茩ofar 蓷aga ido tayi taga Barrister cikin kayan bacci da sauri ta rufe idanunta yana dry yace "Wake Up Wify nasan idonki biyu" ya fa蓷a yana zama kan bed 蓷in tare da zame duvet 蓷in data rufe jikinta dashi, Kallonta ya farayi nan da nan yaji yanayinsa ya sauya ita kuma da sauri ta mi茩e tsaye tare da sauka 茩asa, tashi yay har zuwa wajanta yace "nayi kewarki nayi rashin jikinki two days My Sweet" baya ta farayi tana fa蓷in "pls don't touch me" har inda take ya tsaya kafin yasa hannu ya jawota jikinsa da sauri ta 茩wace jikinta ya hau rawa idanunta suka firfito waje, yana matsuwa wajanti tana ja baya sbd ganin ya zama wata siffa mai ban tsoro ga wani manyan harshe da idanunsa da suke lililo a waje, ya zame mata kamar dodo ko Aljani wata razananniyyar 茩ara ta saki tare dayin waje da gudu, tsoran data bashi yasa ya nufi wajan 茩ofa ya rufe da key jikinsa na bashi aljanu gareta, tsakiyar Parlo ta tsaya jikinta ya 蓷auki rawa ta hau surutai ga parlon duhu babu kowa, baya tayi zata fa蓷i yay saurin mi茩a hanunsa ya fisgota zuwa jikinsa tana sauke jikinsa numfashinta ya tsaya, runtsa idanunsa yay da 茩arfi kafin ya mannata a 茩irjinsa... Dan Allah kiji tsoran Allah ki biya kafin ki karanta via WhatsApp number for impormation 08119237616 ga 拼an Niger 84506476 NIMCYLUV 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 4锔忊儯5锔忊儯-4锔忊儯6锔忊儯 Fisgewa take 茩o茩arin yi sbd rawar da jikinta yake, 茩ara shigar da ita jikinsa yay sbd lura da yay kamar bata hayyacinta, sai da ya tabbatar ya matseta a jikinsa no way da zai bata damar guduwa, rufe idanunsa yay yana mmkin 茩arfin ta sai kuma yay shiru yana nazarin wani abu, surutun data keyi 茩asa虏 yasa ya tsaida hankalinsa waje guda, slowly kuma ya 蓷ura kunansa a saman bakinta sai a lokacin yaji abinda take fa蓷a "Bana so, kada ka ta蓳a Ni,Ni bana sonka wlh ka ta蓳a ni sai na kasheka,ni bakai nake so ba Malamina shine rayuwata kuma shine farin ciki na, kuma dashi zan rayu" a sanyaye ya cire kunnansa kafin yaja idanunsa ya rufe ya shiga nazarin mgnarta,wane bata so? Waye kuma Malaminta, ji yay kalmar Malamin ta 蓳ata masa rai, yana ri茩e da ita har jikinta ya fara saki gyara zamansa yay yana jin yadda take shigewa jikinsa, a taushashe muryarsa very slowly yace "Zah..raaaah!!" Ya kira sunan a 蓷an rarrabe kamar mai jin tsoran fa蓷a, Shiru tai masa yana kallon yadda take zare ido ta raguwar hasken dake parlon, hannu yasa zai zameta a jikinsa tai sauri ri茩esa tana ma茩ale sa duk ta wani marai-raice fuska, 蓷an Murmushin gefen baki yay domin sai yanzu ya fahimta, ha蓷e rai shima yay yasa dukkan hannunsa ya zameta a jikinsa idanunsa a saman fuskarta, a kasar ce ya kuma cewa "Zahraaah!!" 茦in amsawa tayi sai da ya sanya tafin hannunsa ya 蓷an bugi tsakiyar kanta da sauri tace "Auchhhhhi" cikin dakakkiyar murya yace "Ke dallah" kwa蓳e fuska tayi tace "Ba ita bace" kai tsaye yace "ita wa?" Zare ido tayi shima ya zare mata nasa fararen idon yace "Uhm wace?" 茒auke kai tayi tace "Kawai ba ita bace,ni kuma basai kaji sunana ba,dan Allah ni ka sakeni bana son zama kusa dakai" baya yay ya kwanta jikin kujerar still hanunsa na ri茩e da fuskarta yace "Why?" Shiru tai masa yatsarsa yasa ya daki goshinta saurin ri茩e hannunsa tayi tana fa蓷in "Wayooo!ka daina dan Allah ni kawai taimako nake" shima ya ri茩e nata hannun yace "Why are you helping her?" Tace "It's our secret" ta蓳e baki yay cikin serious talking yace "Let's talk wace ke 蓷in? tunda kince ba Zahraaah bace" kamar zatai kuka tace "is not your business Sheikh Imam hamdan Balarabe, ina jin kunyarka da nauyinka yasa nake amsa maka dukkan tambayar ka,amma kayi hqr zan bar jikinta yanzu sai lokacin da zan 茩ara kawo mata ziyara yayi" da sauri yace "No!! Wait please, ko kin tafi kin san zan iya kiranki ko?" Da sauri ta 蓷aga kai tace "Na sani wlh hakan yasa banyi maka wata gardama ba,amma bana jin zanci gaba da musu dakai shiyasa zan tafi na baka waje, kai 蓷in babban mutum ne kada kima da kuma daraja a dukkan idanun Bil Adam dama Jinnu,nasan ko yanzu kai niyyar ganin bayana zaka iya sbd 茩arfin ilimin da kuma sanin addinin da abinda Allah ya shara蓷anta" yana cije bakinsa kamar bazai mgn ba sai kuma yace "Ke kuma baki sani ba ko?" Shiru tai masa tsawa ya daka mata yana fito da idanunsa waje yace "Look at into my eyes and tell me who are you?And meyasa kike a jikinta?" Jikinta na rawa tace "Nifa Musulmace kawai taimako sanyi,nasan me nake bazan ta蓳a zama mai cutarwa a gareta ba believe me" Calmly yay dan ya fahimci taurin kai ne da Aljanar yace "Ok! Wacece ke?" 茦in mgn tayi hannunsa ya 蓷aga zai kuma dukanta tayi saurin yin atishawa sai kuma jikin Fannah ya saki ta fa蓷a jikinsa tana fidda numfashin wahala. Lumshe idanunsa yay ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin ya bu蓷e idon ya sauke kallonsa a saman fuskarta bin 茩yakkyawar fuskarta yay da kallo sai yanzu ya 茩ara ganin zallar 茩uruciyarta da kuma tarin kamanin da suke da Aljanarsa, wani sassanyan murmushi ya sauke a hankali kuma yace "Zahraaah mai gayyar aljanu". Barrister tsoro ne ya cikasa sam baya 茩aunar aljanu hakan tasa ya gagara yin 茩yak茩yawan mutsi, yana ta tsaye kamar wanda aka dasa, jin baiji mutsin komai ba yasa ya bu蓷e 茩ofar a hankali yana tura kansa wayam yaga parlon da sauri ya haura upstairs yana sauke numfashi, lokacin daya shiga bedroom 蓷insa ya fara tunanin mafita bazai jure zama da ita haka ba,idan kuma akace tafiyarsu zata zama a hakane duk sanda ya nemi kasancewa da ita sai tayi aljanu Tabbas da matsala, shiru yay kafin yaja y a bai yane yace "What should I do?" Ya fa蓷a yana kallon saman 蓷akin nasa Murmushi kawai yay a haka bacci ya 蓷auke sa. Cikin tare ta fara mutsawa jin wani sassanyan 茩amshi ya daki hancinta wanda ya haifar mata da mutuwar jiki, 茩o茩arin zare jikinta tayi hannunta ya sauka a 茩irjinsa wanda yake 蓷auke da gashi da sauri ta 蓷auke hannunta sbd tsigar jikinta data tashi cikin ranta take fa蓷in "Astagafirullah!" Ba 茩aramin mmki tayi ba Lokacin data ganta a jikin Sheikh, mene ya kawota wajansa yaya akai sukai bacci tare? Ganin bata da amsa yasa da sauri ta Mi茩e tare da shigewa falt 蓷in ta, tana barin parlon ya mirgina tare da jawo pillow ya maye gurbin ta dashi,domin dama ba bacci yake ba bai kuma san yadda zai bacci tana jikinsa ba, da yana da 茩afafuwan takawa dama da tuni ya barta a wajan ya shige part 蓷insa, kasancewa da ita a yanzu ba 茩aramin da gula masa lissafi yay ba, duk yadda yasu ya samawa kansa nutsuwa ya kuma cire tunaninta daga ransa abin faskara yay, gefe guda kuma idan ya tuna matsayinta a garesa sai yaji duk ya sare baya jin kuma zai jure ganinta a haka, me zai yi? Ina zai sanya kansa? Mai yasa zcyarsa ke 茩wa蓷aita masa ita bayan ita 蓷in ta haramta a garesa wacce irin HARAMTACCIYAR SOYAYYA ce wannan? Ga 茩oshi kuma ga kwanan yunwa, hannunsa yasa ya dafe 茩irjinsa dake masa zafi yana jin kamar ciwonsa na neman tashi kodai ya samawa zcyarsa abinda take muradi kodai ya nemi mafita,yasan illar son matar wani amma shi tasa 茩addarar itace MATAR BABANSA, har aka kiran farko na Subhi idanunsa biyu ana idar da sallah ko samun zaman karatu da azkar bai ba sbd baccin dake cin Idanunsa haka ya bawa basu jiransa karatu hqr yana kwanciya kuma wani wahalallan bacci ya 蓷auke sa cike da tunaninta. Washe gari da safe duk yadda Barrister yasu ganin Fannah 茩in fitowa tayi da yay tunanin zuwa wajanta sai ya fasa sbd tsoran abinda zai faru, misalin 10 bayan ya gama shiryawa zuwa unguwar da zashi tunda Weekend ne ba zuwa wajan aiki, ganin babu kowa a parlo yasa ya nufi bedroom 蓷in da take ciki na flat 蓷in da aka bata, walking slowly ya 茩arasa bakin 茩ofar sosai yay mmkin jin 茩ofar a bu蓷e kamar mai jin tsoran wani abu ya tura 茩ofar, tun daga ba茩in 茩ofar yaji dad蓷an 茩amshin airfreshner da kuma wani turaren AL'AJABU daya gama cika 蓷akin tana kwance saman bed ta rufe jikinta da duvet sai sharara bacci take cike da nutsuwa time to time kuma tana sakin ajjiyar zcy da kwa蓳e fuska kamar zatai kuka, zama Barrister yayi a bakin bed 蓷in yana 茩arewa fuskarta kallo wacce ta 茩ara kyau da haske ga kitson da akai mata duk ya barbazo a saman fuskarta hanunsa ya mi茩a zai shafi fuskarta sai kawai ya fasa, fita yay not too long ya dawo 蓷auke da jotter da biro a hanunsa zama yay akan stool ya fara rubutu kamar haka: *_Dan Allah masu karanta littafina free ko tausayawa Ni'eemerh ko ji tausayin Nimcyluv,Ni daka karanta ban sani gwamma kazo ka fa蓷an ba tsada via WhatsApp number 08119237616 for more information_* _鈾ou need to get out of my thoughts and into my arms where you belong. Please come back! And you know what My Sweet Fatima i missed your sweet lips and tongue wlh i can't imagine how happy am i lokaci da nake jikinki nayi rashin dad蓷an jikinki, Hey you.._ _I really wish you were here next to me in bed..._ _Just thought you should know you're my favorite dirty thought! Uhm Fatima Too bad you鈥檙e not here right now鈥� oh, wow, I better stop thinking about this, or I鈥檒l never get to sleep get ready ki shirya kiyi ado mai kyau zan dawo na kasance dake a cikin wannan ranar bye miss you!"_ Yana gama rubutawa ya ajjiye mata a 茩asan pillow yana sakin Murmushi shi ka蓷ai yasan abinda ke rasa game da ita, bakinsa yay ka蓷an wajan kwantanta yadda ya kejin sonta da 茩aunarta duk yadda zai fa蓷i soyayyarta a zcyarsa wlh yay 茩arya, shafa 蓷an tumbinsa yay kana yaja shekararrun 茩afafuwansa ya fice daga cikin 蓷akin, kai tsaye ya fice daga cikin gidan zuwa babban compound 蓷in wajan motarsa ya nufa Honda Amaze wacce ta kasance ash colour da gudu yaja motar zuwa wajan gate tun kafin ya 茩arasu gate keeper ya bu蓷e masa gate 蓷in da wani irin gudu ya harba motar zuwa kan titi. Kallon mutumin dake gabansa yay cike da damuwa yace "Alhj Kamal kafi kowa sanin wanene Hamdan tun kafin yanzo,then babu wanda yasan sirrina fiye da kai kusan dukkan abinda nake yi ba nayi sai da sanin ka wani abun ma shawararka tafi yawa, kace na 茩ara aure Finally na 茩ara amma ina ganin kamar matsala na shirin faruwa" Murmushi Alhj Kamal yay kafin ya kalli Barrister yace "Wai ina basirarka Barrister? Ina tunaninka tun kafin na iya shirya wani abu ka rigani iyawa sbd kai Barrister ne kasan hanyar da zaka sauya abu kuma cikin sau茩i ya tafi yadda kake so,abu nawa kakeyi wanda kaga ci gabansa sai wannan zai baka matsala?" Ya 茩are maganar yana kallon idon Barrister fesar da iska Barrister yay yace "Ba zaka gane ba, ina bu茩atar samun iyali masu yawan gaske,amma tunda na fahimci Saudat tana da nata manufar a kaina naji bana 茩aunar ha蓷a zuri'a da ita" Murmushi Alhj Kamal yay kafin yace "Yanzu yaranka nawa Barrister?" Kallon ban gane nufinka Barrister yaywa Alhj Kamal, dry Alhj Kamal yay yace "No! Is simple question ai answer me" kai tsaye Barrister yace "Guda uku Imam, then Fareeq then Bahaiyya why are you asked?" Baya Alhj Kamal yay kafin yace "Kana yaudarar kanka" "dame fa?" Ka fa蓷a ya 蓷aga kafin yace "Kawai na baka assignment go and searching 茩ilan ka fahimta, amma dole ka 蓷auki ma taki akan Granny" mi茩ewa Barrister yay yana fa蓷in "Mahaifiyar tawa kake tunanin zan iya yi mata wani abu to ko Sheikh dana Haifa bazan iya yi masa wani abu ba bare uwar data haifan" dry Alhj Kamal yay yace "I see" yana fa蓷in haka Barrister ya mara masa baya. *Lebanon/Beirut* Beirut Rafic Hariri international airport! A nan jirgin yay saukar ungulo da sauri虏 wasu manyan securities with soldiers suka fara sakkowa daga jikin private jet 蓷in daya sauka a cikin airport 蓷in, daga baya kuma wasu manyan mutane irin 拼an Majalisso da zuwa manyan sakarori na 茩asar, gaba 蓷aya tsayawa sukai a gefen stairs 蓷in jirgin suna jiran sakkowarsa, yana zaune a saman kujerar wacce ya ma茩ala belt a jikinsa, daily trust 蓷in hanunsa a ajjiye a gefe kafin zame belt 蓷in a jikinsa cike da nutsuwa ya mi茩e tsaye yana taka 茩afafuwansa, zuwa wajan jirgin, gaba 蓷aya securities 蓷in suka game tare da saita bindigoginsu sbd tsaro, magidancin mutumi ne wanda a 茩allah zai ya 蓷aukan shekaru wajan 75 a duniya yana sanye da farar shadda white colour 茩al a jikinsa mai santsi wacce ake kira (London King) yay kyau sosai He's dark-skinned yet handsome, *GOVERNOR DEEDAT* kenan sauka ya fara cike da nutsuwa Lumshe idanunsa yay lokacin daya sha茩i dadda蓷ar iskar 茩asar sa, kafin ya fito tuni wata 茩aramar mota mai 茩yan gaske tai parking gabansa ba tare daya kalli kowa ba ya shige back seat ya zauna yana mai duban agogon hannunsa Iwc Schaffhausen, kewar iyalansa ita tafi damunsa a yanzu, kai tsaye suka nufi Government House, bai da蓷e a taron ba ya 茩ara shiga mota ya nufi gidansa dake *Hamra Street* unguwar manyan masu ku蓷i da kuma tarin ilimi wani tangamemen gida motocin suka fara tsayawa da gudu wani babban soldier ya bu蓷e gate 蓷in gaba 蓷aya motocin suka fara shiga cikin babban compound 蓷in, bai tsaya jira an bu蓷e masa ya bu蓷e murfin motar ba ya bu蓷e da sassarfa ya nufi wani gate wanda yana dosar gate 蓷in ya bu蓷e da kansa, cikin babban parlon ya shiga babu kowa ciki sai 茩arar A.c wajan sides biyar ne a tsakiyar parlon upstairs 茩aramin parlo'n dake upstairs ya tsaya fuskarsa cike da farin ciki yace "Your Dad is back my lovely daughters" da gudu Anushka da Aditya suka mi茩e daga jikin mahaifiyarsu suka nufi wajan DEEDAT suna fa蓷in "yeee Dad Oyoyo" dur茩osawa yay tare da rungome yaran nasa a jikinsa yana sakin Murmushi, kallon wacce take tsaye kasan yay ya mi茩e tsaye yana sakar mata lallausan murmushi yace "Madam come closer" tana dry tace "Wlcm back Ur Excellence" jawota yay ya ha蓷a da twins 蓷insa ya rungome yana jin farin ciki na ratsa zcyarsa. Granny ta kalli Fannah dake zaune gabanta tace "to banda ke 蓷in wazai kulamin dashi dan Allah? Nidai Barista ya gaman komai daya kawoki gidan nan, gashi sai na kwanta na runtsa sbd kina kula da Imamu,bawai gulma ba wlh Sausaz take ko Sandala banda sata da yawo babu abinda ta iya, kinga ke na fa蓷awa balle ace gulma nayi" ita dai Fannah jinta kawai take domin tunda ta farka ba taji mutsin Malaminta ba,kamar Granny ta shiga ranta tace "Yooo shima baya zama gantalalle ba, ya tsiri zuwa ofis kamar dayi yake,ina dalili Ni Fa蓷imatu salan yaja min zagi ace na sallama 蓷a a duniya, kuma...," Saurin yin shiru tayi sbd ha蓷a ido da sukai da Sheikh wanda yake murza Wheelchair 蓷in sa, mi茩ewa tayi tana fa蓷in "Lalle marhabin da Imamu,yanzu nake fa蓷in shiru duk hankalina ya tashi" Murmushi kawai ya sakar mata ba tare da yace komai ba, ta gefen ido ya kalli Fannah dake zaune kanta a 茩asa, marai-raice fuska yay yace "Granny Am hungry ina jin yunwa sosai" tura Wheelchair tayi tace "Yoo ba dole ba, ace tun safe bakaci komai ba gashi kai baza kaci abincin kowa ba,sai yanzu dana samu kake cin na wannan 拼ar albarkar shiyasa tun 蓷azo nace ta shirya maka akan tire, muje ka watsa ruwa saita mi茩a abincin ni zan le茩a gida Amina naji ance Huda ba lfy" ita ka蓷ai take mgnarta babu wanda ya tankata har suka isa cikin flat 蓷insa, a gurguje ya watsa ruwa Granny ta bashi Three gauthier ko singlet bai samu damar sawa ba, ya dawo 茩aramin parlonsa da zama wanda yake mai kyau da tsari, yana zaune saman carpet ya mi茩ar da 茩afafuwansa yana jin da蓷in iskar dake ka蓷asa har wani bacci虏 ne ya fara 蓷ibansa, tun kafin ta 茩arasa shigowa turarenta ya sanar masa da zuwanta, bakinta 蓷auke da sallama kanta a 茩asa ta shigo, can 茩asa ya amsa ba tare daya kalleta ba, har gabansa ta tsaya kana ta ajjiye masa tray 蓷in a gabansa dan ta lura yafi jin da蓷in cin abinci a 茩asa, bata san lokacin da bakinta yace "Sannu da zuwa" ba sai jin Muryarsa tayi a kunnanta yana fa蓷in "thank you" bu蓷e ido yay ya sauke a kanta ganinta zata fita yace "Mummyna" turo baki tayi nan da nan Idanunta ya ciko da hawaye ta fara 蓷aga 茩afa tana saukewa wacce ita kanta bata san tayi ba cike da shagwa蓳a tace "Nifa bana so" muryarta ya kwaikwaya yace "Ni kuma ina so" zama tayi a wajan tare da saka masa kuka saurin danne dryarsa yay yace "Am sorry" tace "to bakai bane" waro idanunsa yay tace "Wayyoooo" 蓷an ha蓷e fuska yay yace "what" turo baki tayi tace "ba kaine ka zaron ido ba" lumshe idanunsa yana jin kasala na saukar masa yace "kefa uwace a gareni why are you acting like child?" Tace "Nima ban sani ba amma ni ban haifeka ba" yana 蓷an jan sajen fuskarsa yace "Uhm Zahraaah" shiru tai masa gaba 蓷aya attention 蓷insa ya mayar kanta yace "Zahraaah!!" Ya kira sunanta a hankali kasa amsawa tayi yace "I think i fall in love" da sauri ta kallesa ya 蓷aga mata kira Shiru tai masa yace "Amma ina jin tsoran ban iya soyayya ba ban sani ba ko zata soni" ji tayi zuciyarta na bada sauti 茩o茩arin daidaita nutsuwarta tayi tace "to" yana sauke numfashi yace "Ki 蓷auka kece budurwa da nake so, zan gwada yin soyayya dake idan kince na iya then sai na fa蓷a mata" kanta a 茩asa tace "Tayaya ni bangane ba kuma mene ha蓷i na da budurwaka?" Murmushi yay yace "Akwai kefa uwace gareni sannan ita kuma sirikarki, kawai ki 蓷auka ni saurayin ki ne ba 蓷an ki ba, nima zan 蓷auke ki matsayin budurwata ba uwa ba" tace "kana ganin ba matsala?" Yace "Yeah! Just 2week idan kikace na iya soyayyyar shkknan zanje na gayawa Rayuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe" hawaye ne ya taro Idanunta tace "Your request accepted" yana rufe ido yace "丕賳鬲 噩賲賷賱丞 賵丕賳鬲 毓賯賷賱丞 丕賱賱賴 賷丿賵賲賰 賮賷 丕賱爻乇賵乇 賰賲丕 鬲賰賵賳 丿丕卅賲丕 賮賷 丕賱爻乇賵乇 賮賷 丨賷丕丞 "丕賱卮賷禺 廿賲丕賲 丨賲丿丕 亘賱丕乇亘賷" Kallonsa tayi tace "me kace" ba tare daya kalleta ba yace _"Kina da kyau da hankali, Allah ya dauwamar dake cikin farin ciki,kamar dai kika zama farin ciki a rayuwar SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE"_ ji tayi soyayyarsa ta 茩ara nunkuwa a zcyarta anya zata iya wannan game 蓷in, ba tare data ankara taji yasa hannu ya jawota jikinsa yana fa蓷in "Come closer my Kurratul aini.... It's 500 via 0116886423 Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 SIRRIN MU isn't free book..if you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔� Ai hutun 茩arshen mako lfy馃寶馃 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *SM馃挒* Da sauri Fannah ta zare jikinta daga cikin nasa tana sauke numfashi tare da sunkuyar da kanta 茩asa tana jin yadda zcyarta ke harbawa da sauri, ta rasa wanne irin so da 茩auna ta kewa Sheikh,mgn yake amma gaba 蓷aya hankalinta baya tare da ita, sosai take jin zafi da ba茩in cikin zancan budurwar da yay mata, bata jin zata iya wannan game 蓷in sam ba zata iya abinda zai iya zama illah ga zcyarta ba, sunkuyar da kanta tayi 茩asa tana 茩ara jan numfashi ji take kamar ta fashe masa da kuka ko hakan zai sanya ya janye batun budurwar,ko dai za tace masa yay hqr da budurwar ne? Amma mene hujjarta? Akan wanne dalili zata hanasa? ko dai ta fa蓷a masa abinda yake zcyrta game dashi, kai ina bazai yiwu ba ita 蓷in ta haramta sam a garesa matsayin matar uba take a wajansa, ba tare data sani ba tace zube a 茩asan carpet 蓷in ta shiga rera kuka kamar yarinyar goye, dukkan abinda take yana jinta kuma yana sauraran yadda take kukan, shi mmkin yadda kuka bai mata wahala yake ganin yadda take kukan da gaske yada yaji sam bazai iya jurewa ba idan yace zai jure jin kukanta to tabbatas zcyarsa zata iya bugawa, calmly yay yace "Zahraaah!!" 茦in amsawa tayi sai shasshe茩ar kuka da take, yana kallon yadda 茩irjinta ke up and down alamar kukan yaci 茩arfinta,cikin 茩asa da Murya yace "What i have done to you?" Ya fa蓷a Sounding emotionally worried, girgiza masa kai tayi tana kuka shiru shima yay mata ba tare daya 茩ara ce mata komai ba, almost 30scnds tana kuka kafin ta gaji dan kanta tai shiru ta shiga sauke ajjiyar zuciya, Kallonta ya 茩arayi, He don't actually know the meaning of the feelings Amma yasan cewa yanzu yasan komai yana jin zai iya jajircewa akan abinda ya keji game da ita,Amma yasan it deeply hurts some hidden parts da ke 茩ar茩ashin zcyarsa, ciki yanayi na sarewa yace "Idan mgnar game 蓷in mu ne ke saki kuka, I'll cancelled it" girgiza masa kai tayi kuka na son 茩wace mata tace "No at all" "then why are cry?" Ya tambaya ba tare daya kalleta ba,kanta a 茩asa tace "Kawai ina jin tsoro ne, i think dani dakai kamar zamu tafka babban kuskure ne" ya gane me take nufi sarai sai ya share ba tare daya tanka waccen mgnar ba yace "You can go" kamar zatai kuka ta kallesa tace "Abincin fa?" Yana ya mutsa fuska yace "Ni! Am okey zaki iya tafiya dashi" share hawaye suka 茩ara sakko mata tana sharewa tace "Amma ai ba kaci komai bafa" tashi yay ya zauna sosai ya kalli cikin Idanunta yace "Ai bakiso naci ba" girgiza masa kai tayi wani kukan na shirin 茩wace mata yay sauri cewa "Don't ever trying" ha蓷iye kukan tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya, ba zata gane ba da zata gane da batai wannan kukan ba domin ji yake kamar zcyarsa zata tarwatse sbd yadda kukanta yake ta蓳asa, Lumshe idanunsa yay kana ya 茩ara bu蓷e su akanta cikin 茩asa da murya alamar rarrashi yace "Kin gama kukan?" Kamar wacce yace tai kuka haka ta 茩ara fashewa da kuka numfashinta har wani ma茩alewa yake, hannunsa yasa a hankali ya matsu da ita kusa dashi tare da 蓷ura kanta a saman shoulder sa yace "Cry! Cry! Yi kuka idan hakan zai sa kiji da蓷i" hannu tasa ta ri茩esa sosai ta shiga rera kuka kamar ranta zai fita, yadda take kukan sauka rantse da Allah cewa wani nata ne ya mutu, bai kulata ba bai kuma hanata kukan ba sai bayan ta kawai da yake bubbugawa kamar 茩aramar yarinya, Shiru tayi ta shiga sauke ajjiyar zcy tana jan numfashi, 蓷ago kanta yay yaga inda hawaye suka 蓳ata mata fuska, a sanyaye yasa tattausan hannunsa ya shiga share mata hawaye yace "Kin gama? I mean kin gamsu da kukan da kikai?" Kaita gya蓷a masa yace "Sure?" Ta 茩ara gya蓷a masa kanta, bai 茩ara magana ba ya goge mata fuskarta tass,kana yay baya ya kwanta jikin kujerar yana fidda numfashi tana jan numfashi tace "kaci abinci" a hankali ya bu蓷e gajiyayyun idanunsa wanda suka sauya kala yace "Kina so naci ne?" Da sauri ta 蓷aga masa kanta yace "Ok Promise me?" Tace "Me?" Yana kallon fuskarta yadda ta 茩ara yin jaaa sbd kukan da tayi yace "Har abada har gaban abada ba zaki 茩ara yin kuka ba,har sanda Ubangiji zai 蓷auki ranki baza ki 茩ara zubar da hawayenki ba, Promise me Zahraaah!" Kallonsa kawai takeyi domin bata tsammaci abinda zai fa蓷a kenan ba, hanunsa taji a cikin tafin hannunta ya 茩ara cewa "Promise me Zahraaah baza ki 茩ara kuka ba? hawayenki bazai 茩ara zuba komai da蓷i komai wahala, You're not my Mom anymore you're my girlfriend,dan haka kimin al'茩awari" bata san meke bin fuskarta ta ba ita dai kawai taji zafi da 蓷umin abu na bin fuskarta hawayen daya goge ta 茩ara tabbatarwa kanta cewa wani kukan take "Cry again" ya fa蓷a cikin damuwa da 茩onar rai me take nufi dashi ne? Ko kuma so take ta kashesa da kukanta sbd data san baya 茩aunar jin kukan nata, iska ya fesar Fannah kam ji tayi zcyarta ta tsinke har bata sanin sanda hawayen ke zuba daga cikin idanunta data tuna mgnar budurwar da yay sai taji hankalinta ya tashi Tabbas ita 蓷in mai raunice a kansa tana masa son da baki bai isa ya fa蓷esa ba, Muryarsa taji yana fa蓷in "Ok Game 蓷in ne baki so? To an fasa zanje da kaina na gayawa farin ciki na cewa ina sonta, be happy" kai ta fara girgizawa tana jaa baya sai kuma ta tashi da gudu tai waje tana toshe bakinta sbd sabon kukan da yazo mata, binta yay da ido yana jin babu da蓷i a ransa yay zai da sabuwar 茩addarar da taiwa rayuwarsa kotse ne? Mai yasa zcyarsa take son abinda bai dace dashi ba,mai yasa so da 茩aunar matar mahaifinsa nasa suke barazana da lfyar jikinsa ne, sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya yay tare dasa hannu ya ture tray 蓷in abincin, kwanciya yay flat saman carpet tare da rufe idanunsa da tafin hanunsa sosai yake son yayi tunani akan sabon abin daya shifa'u rayuwarsa har yake son wargatsa masa dukkan wani jin da蓷insa. Fannah na fita ta shige bedroom 蓷inta jikinta duk rawa yake a ranar kuka babu kalar wanda ba tayi ba, tunanin ya toshe ta gagara samawa kanta mafita bare ta samawa Malaminta mafita,zata iya tayashi neman abinda yake so indai zai farin ciki amma ita a wanne matsayi take haka zata 茩are Rayuwata bata wani 拼anci, shikenan ba zata ta蓳a samun abinda zcyarta keso ba?. Washe gari tun 7Am Arjun yazo suka nufi Company yana zaune akan kujera yana duba wasu files hannu yasa kana ya mi茩awa wani P.A baya yay tare da kallon Arjun yace "Mene?" Shima Arjun yace "Naga har wajan 6 baka da niyyar tafiya shiyasa nazu naga ko lfy?" Ta蓳e baki yay baice komai ba dan bashi da abin cewa Arjun yace "Wannan halin naka shike ban haushi kai idan bakai kayi niyyar mgn babu wanda ya isa kai masa" idanunsa a rufe yace "idan sauri kake ajjiye min key 蓷in" da rashin fahimta Arjun yace "As how? Bangane ba zaman me zakai a nan?" Banza yay masa yaci gaba da duba tarin files da suke gabansa cike da damuwa da kuma tuhuma Arjun yace "Akwai matsala ne a gidan?" Nan ma shiru yaywa Arjun tsaki Arjun yaja tare da mi茩ewa fuuuu ya fice daga office 蓷in yana mai jin haushin halin Sheikh, kamar yadda Sheikh bai tafi gida ba haka Arjun ya kasa tafiya nasa gidan yana kallon wayarsa na ringing cikin sanyin jiki ya 蓷auka daga can 蓳angaren Aliyah tace "Me ajjiye min mijina a waje haka?" Murmushi yay mata kamar tana gabansa cikin son danne abinda ke ransa yace "My! Kinyi kewata ne?" Ha蓷e fuska tayi tace "fa蓷a ma 蓳ata baki ne now tell me mene ya tsayar dakai?" Ajjiyar zuciya ya sauke yace "Wlh buddy ne na kasa gane kansa,kallo 蓷aya nai masa nasan cewa yana cikin damuwa,abinda yafi damuna yadda ya茩i tfy gida,bana son barinsa ban san mene zai iya faruwa dashi ba" jinjina kai Aliyah tayi tace "Ban san wanne irin haline da Sheikh ba,mutum sarai yana da damuwa amma ya ajjiye ta a cikinsa bai san cewa damuwa bata mgni ba?" Cikin damuwa Arjun yace "haka yake tun muna yara,yana tunanin zai iya handle dukkan abinda yake damunsa,na rabu dashi nasan idan abun yafi 茩arfin sa da kansa zai fa蓷a min" wahalallan numfashi Aliyah ta sauke tace "Allah sarki! Allah yaye masa abinda ke damunsa ya kawo masa sau茩i" cikin jin da蓷i Arjun yace "Ameen虏 thank you My!" Tana dry tace "It's my pleasure abinda mijina keso shi nake so" "I love you so much you're the best ki shirya kimin wanka da kwalliya mai kyau" tace "I'll take care" kai tsaye yace "In sha Allah" da haka sukai sallama tare da katse kiran. Sai bayan Issh膩 Sannan Sheikh ya ajjiye komai ya murza Wheelchair 蓷insa zuwa waje a reception ya samu Arjun zaune yana shan Cork sai p.a mi茩ewa tsaye Arjun yayi tare da kama Wheelchair yana fa蓷in "Yap! Muna da aiki gobe sosai,dan haka ka fito da wuri zamu fidda sabbin designers na necklaces da ring da sauransu" cikin girmamawa p.a yace "In sha Allah before 7:30 ina nan" Arjun yace "Allah ya nuna mana goben" sanin halin Sheikh ko p.a yay mgn ba lallai ya amsa kawai yace "Sheikh na barka lfy" kamar yadda yay tsammani hakane ya kasance ko kallonsa bai ba bare ya sanya ran zai amsashi,a haka suka nufi motar Sheikh wacce Arjun keja, sai dai sukayi tafiya mai nisa a hankali Sheikh kamar bai son mgn yace "muje shopping" kallonsa kai yay ya 蓷auke kai kana ya juya kan motar ya nufi Jabi Lake Mall, a harabar mall 蓷in Arjun yay parking ya fito, kana ya bu蓷ewa Sheikh 茩ofa zai 蓷auko wheelchair 蓷in Sheikh yace "No! Bazai naje ba go and buy new phone for me" da mmki Arjun yace "Phone?" Kai tsaye Sheikh yace "haka nace" jinjina kai yay yace "Dame kuma?" Shiru yay alamar tunani sai kuma yace "With ice cream and Chocolate sai shortbread" Murmushi kawai Arjun yay yace "Zance zaka ne?" Banza yay masa yana dry yace "Something is fishing" ya fa蓷a yana yin cikin mall 蓷in, lubb yay a jikin kujerar yana maida numfashin wahala yay 蓷aya ya azabton da rashin ganinta anya zcyarsa zata jure rashinta? Zai iya hqr da ita kamar yadda ya tsara? A bai yane yace "Ni bazan iya ba, Airah is mine Always be mine forever and ever, ta zama jinin jikina rashinta a gareni babban illa ne,dole ya sauke wannan fushin da yake yaje ya ganta" ya fa蓷a yana jan 茩wantaccen beared 蓷insa. Arjun na shiga ya nufi side 蓷in manyan wayoyi na zamani tashin farko ya za蓳ar masa wata white 蓷in Iphone 12 max pro, bayan ya 蓷auka ya nufi wajan tarkacan chocolate ya lodar masa manya colours daban daban sai da ya cika basket Sannan ya nufi wajan biyan ku蓷i, A.t.m ya baiyar suka sanya jikin pos suka 蓷auki a dadin ku蓷in su kana suka bashi receipt, kayan ya 蓷auka zuwa mota yana zuwa Sheikh ya kallesa yace "Hauka dai? Wannan kayan fa?" Ajiye su yay a back seat kana ya nufi wajan zamansa yana yiwa mota key yana fa蓷in "kaita sha har sai ka gaji,kaga zasu 蓷auke maka kewa tunda ka za蓳arwa kana ajjiye damuwa" jinjina kai kawai Sheikh yay kafin ya numfasa yace "me kake bu茩atar ji SIRRIN ZUCIYATA? Ida hkne ka nemawa kanka sau茩i wajan hqr daji" Arjun cikin 蓳acin rai yace "Daman nasan baka 蓷auke ni a bakin komai ba,tunda haka ka za蓳a kowa yaje yay sabgar gabansa" ganin yadda Arjun duk ya sauya yasa Sheikh yay 茩asa da Murya yace "Idan abinda ke damun Sheikh za kaji to tabbatas kana gab dayimin kallon mahaukaci ko kuma zautacce,munin abin yasa na za蓳i barinsa a zcyta dan haka kaima ka hqr daji badan baka isa na fa蓷a maka ba" yana fa蓷in haka yay baya ya kwanta jikin kujerar yana sauke numfashi, a hankali kuma yasa hannu ya dafe 茩irjinsa dake bugawa da 茩arfi cikin dauriya ya fara fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" sai kuma ya fara tari, cikin ki蓷ima Arjun yasa hannu ya ri茩esa yana fa蓷in "Lfyarka kowa? Sheikh are you ok?" Cak tari ya tsaya ya shiga maida numfashin wahala tayaya zai zama lfy? Tayaya zcyarsa taza samu nutsuwa idan har bai samu abinda yake so ba, zcyarsa yasan gab take da bugawa sbd abubuwan cikinta yawa gare su, a haka yana sauke numfashi Arjun yay parking a harabar gidan ba tare daya sani ba, "Buddy! Sheikh! Imam!" Haka Arjun ya jeru masa sunayensa amma babu 蓷ayan da yaji yana can ya lulaaa duniyar tunani, cikin damuwa Arjun yasa hannu ya shiga jijjiga Sheikh yana 茩ara kiran sunansa, firgigit ya bu蓷e jajayen idanunsa akan Arjun, ganin sun zo gida yasa ya fidda wani emotional sound a hankali ya sakko da fararan 茩afarsa ya zauna saman wheelchair, cikin sauri Arjun ya shige cikin babban parlon sbd yayyafin da aka fara, a zaune suka samu Uncle Sham shida Barrister, yana ajjiye Sheikh ya juya ya nufi waje not too long ya dawo hanunsa ri茩e da siyayyar da sukai, Uncle Sham ne yace "Imam lfy kowa?" Shiru yay sai numfashin dake fitarwa da sauri虏, ganin yay masa shiru yasa ya kalli Arjun yace "Mohd mene ya faru?" Kallon Sheikh yay suka ha蓷a ido ya janye nasa idon yace "Kawai gajiya ce sai yunwar dake damunsa" cike da gamsuwa Uncle Sham yace "ayyyaa! Ga Granny 蓷in taka ba lfy" Idanunsa a 茩asa yace "Arjun let's go" turasa yay har ciki Uncle Sham kam yana lura da kallon da Fannah kewa Sheikh sai bayan sun shige ta sauke ajjiyar zuciya mai 茩arfin tana share hawayen da yazo mata, cikin 茩asa da Murya kuma tace "An shirya dinner 蓷in" Murmushi Barrister yay yana mi茩ewa tsaye yace "thank you dear" tuni tabar wajan ta nufi wajan dinning 蓷in inda Fareeq da Bahaiyya suke zaune sai Mami wacce take sauri ta gama domin yau ranar ta ce tana son jin 蓷umin jikin sweet Imam 蓷inta, gashi tana sa Enough time ta zama dashi tunda Granny ba fitowa zatai ba, Barrister yace "Uncle bisimillah" mi茩ewa Uncle Sham yay yace "Allahamdulillah bari naga Imam" yana fa蓷in haka ya nufi flat 蓷in Sheikh a hanya suka ha蓷u da Arjun yay masa sai da safe, a zaune ya samu Sheikh a saman bed yana 茩arasa shan malt 蓷in hanunsa yana sanye da kayan bacci farare 茩al, da alama har yayi wanka, zama Uncle Sham yay tare da tattaro nutsuwarsa zuwa ga Sheikh yace "meke damunka Imam?" Kwallon Uncle Sham yay yana maida numfashi tare da 蓷auke kansa baice komai ba, Uncle Sham yace "Don't worry everything will be fine ok! Kaci abinci ko?" Sai a lokacin ya kalli Uncle Sham yace "Am full" cike da tausayawa Uncle Sham yace "sure?" Ya 蓷aga masa kai ba tare da yace komai "Imam ka kula da Lfyarka nasan har yanzu baka da wasu shekaru a duniya amma yanayin rayuwa zai sanya ka zama babba kasan mene kake, ada kace Mami bata kula da kai right? Yanzu ga matar mahaifinka nan Fatima" saurin runtsa ido yay yana jin gudun zcyarsa na 茩aruwa wai matar Mahaifinsa wannan kalmar ka蓷ai bata sanya ya rasa ransa ba Uncle Sham ne yaci gaba da fa蓷in "Ita yarinya ce ba kamar Saudat ba, dole kasan mu'amalar da zakai da ita,idan ita macace kai namiji ne,matar mahaifinka ce matar mahaifinka kuma mahaifiyarka ce fatan ka gane?" Shiru kawai Sheikh yay a zahiri kallon Uncle yake amma hankalinsa sam baya ga abinda yake cewa, tunanin makomar zcyarsa yake, sam jaririyar zcyarsa bata kyauta masa ba ta sanya ya shiga son abinda bazai ta蓳a samunsa ba a rayuwa,tabbas idan yaci gaba da zama yana Kallonta a gidan nan sai dai a wayi gari a 蓷auki gawarsa dole ne yabar 茩asar cikin satin nan ma kowa, mi茩ewa Uncle Sham yay yace "Bari naje zuwa gobe zan kawo Anut Amina da Huda" kasa yi masa mgn yay, ya rufe idanunsa ruf, ganin haka yasa Uncle Sham tunanin ko bacci yay, gyara masa kwanciya yay tare daja masa duvet,ganin yadda yake ta ha蓷a gumine yasa ya 茩aro masa gudun a.c kana yaja masa 茩ofar ya fita. Fannah kasa daurewa tayi da Idanunta ya kawo ruwa zatai kuka sai tayi saurin goge Idanunta ta hana kanta kuka sai ajjiyar zuciya da take faman saukewa akai虏, tana zaune sanye da kayan bacci Lingerie Suit Pajamas - White, ta 蓷ura baby hijab a saman kanta taji an turo 茩ofar an shigo, 茩amshin turarensa kawai ya sanar mata cewa shine zcyarta na bugawa tayi saurin sunkuyar da kanta 茩asa, murmushi Barrister ya saki yace "My dear" ya fa蓷a yana 茩arasa zama kusa da ita saurin jaa baya tayi tace "A..a'a ni bacci zanyi" kallon fararen fuskarta yayi yace "The what?" Tace "Shkknan" yace "Kin tabbatar?" Tayi saurin cewa "Eh" haurawa yay saman bed 蓷in yana fa蓷in "To zo mu kwanta am your husband ai" girgiza masa kanta tayi jikinta na rawa ta shiga jaaa baya cikin damuwa yace "Dear na kin san yadda nake ji kowa? Kisan azabar da nake kwana nake tashi da ita akan ki? Ina son jin 蓷umin jikinki, Baby look" ya fa蓷a yana sanya hannunsa da niyar nuna mata Hjyarsa zare ido yay jin abu lagwaf aya mutse gaba 蓷aya ko tsayin 茩aramin hanunsa bata kai ba,cikin tashin hankali yace "What wlh 茩arya ne abata tafi haka wlh hjyta babbace kuma lfy yayiyya" da sauri ya diro daga kan gadon ya nufi wajan mirror tashin hankali ya 茩ara bai yana a saman fuskarsa a cikin mirror lfya lou take amma a zahiri a shafe mararsa take,bai tsaya bin takan Fannah ba yay waje cike da tashin hankali. Tsoran dake zcyar Fannah yasa sam ta茩i yarda ta zauna a 蓷akin ba tare data duba kayan dake jikinta ba ta nufi flat 蓷in Sheikh lokacin ruwa ake sosai kamar da bakin 茩warya, turawa tayi a hankali tare da maida 茩ofar ta rufe rufe idanunta tayi sbd wani 茩amshin mai da蓷i daya daki hancinta ji tayi gaba 蓷aya 茩afafuwanta sun fara rawa da 茩yar yaja 茩afarta zuwa inda yake kwance ya rungome pillow a 茩irjin sa, dur茩oshe tayi a gabansa bakinta ya shiga fa蓷in "Why mene yasa? Meyesa zaka idanuwa na zubda 茩walla bayan sune sukafi dacewa dani? Mene yasa zaka 蓷auki abinda nake so ka bawa wata? Tana da komai Ni kuma kaine komai 蓷ina dan Allah Malamina ka taimakeni ka taimaki jaririyar zcyta wlh idan kace zaka so wata kabarni mutuwa zanyi" ganin ko mutsi bai ba yasa ta tabbatar bacci yake cikin jan numfashi tace "Minty karuye (sweetheart)" shiru tayi tana kallon 茩yakkyawar fuskar sa tace "Nyi gyiya dinan kam rak3na ba nyibaa karuye rassi dainba Martine wande wadunnde nammimi" ( Ba wanda nakeso sama dakai aduniyar nan, dan ALLAH karka karya al'茩awari) wlh Malamina kai nakeso ba babanka dan Allah karka bari wani abu ya rabamu zcyta ba zata 蓷auka ba, kukan data da蓷e ba tayi bane ya kwance mata cikin kuka tace "Kuru jiriman wande kwallim andea yanssayi" (Iya wuya karka bari arabamu). Kuka ne ya kwace mata ta shiga jijjiga hannunsa tana fa蓷in "Please Malamina you're my everything my favorite dan ALLAH ka rabu da waccen yarinyar, mutsi yay da hannunsa da sauri ta 蓷aga kai Idanunta cike da hawaye suka ha蓷a ido kafin tai mgn yasa dukkan 茩arfinsa ya fisgota jikinsa, ta samu gurbi a faffa蓷an 茩irjinsa Idanunta ta shiga zarewa domin ba tayi tunanin idanunsa biyu ba, tana 茩o茩arin yin mgn yay saurin 蓷ura mata yatsarsa a baki...... Littafina na ku蓷i ne kada ka karta ba tare daka biya ba kaji tsoron Allah...... If you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔� It's 500 via 0116886426 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 NIMCYLUV 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *SM馃挒* ```Kuci gaba dayi min gantali dashi馃槖 maci amana kawai, a to! wanda yaci amana, amana taci shi fisabilillahi sbd an maidani gantalalliya aita fidda book 蓷ina waje what have i done to ```you``` ??```. Unexpected abun yazo min domin seriously ban san cewa idanunsa biyu ba, shi kowa Sheikh daban ba bacci yake ba yaywa Uncle Sham pretending like he's sleeping, amma yana kwance luff yana fama da zcyarsa dake masa matsanancin ciwo,da 茩yar yake iya fidda numfashi sbd yadda Numfashinsa ke sarkewa ga tarin daya fara damunsa, kallon cikin idanunta yay yaga yadda ta rufesu ruff ga yadda 茩irjinta ke wani Irin 蓷agawa, gwauron numfashi ya sauke wanda fita da wani zazzafan huci, slowly ya janye idanunsa daga kanta yana fidda numfashi wahala kafin ya mirgina ta can gefe ya juya mata baya, Tashin hankalin tsantsa ya bai yana saman fuskarta she never expected why zai juya mata baya? What exactly did to him? Kallonsa kawai take ko 茩iftawa babu, kafin a hankali taji wani abu mai zafi da kuma 蓷umi na bin saman innocent face 蓷inta wanda ta tabbatar hawaye ne,kamar yadda ya bu茩ata haka tai masa al'茩awarin ta daina kuka, amma she's can't hide it, sun mata zuwan ba zata komanta yana neman lalacewa, Idanunta ta rufe fuskarsa take gani, cikin wayarta Sheikh take gani hatta plate 蓷in abincin ta Sheikh take gani,wanne wacce Irin jarrabawa ce? Fatan ta 蓷aya ace baiji abinda take fa蓷a game dashi ba,but tasan abune mai wahalar gaske ya kasa ji, koda baiji ba Idanunta ba zasu ta蓳a 蓳oye shekararriyar soyayyarsa a ranta ba. Ko mgn wani yay mata zazza茩ar muryarsa ita take dukan kunansa seriousness. Duk yadda taso hana kanta kuka kasawa tayi bata san lokacin da kukan yay fitar gurmi ya fasallasa kansa ba. Narkakkun idanunsa ya bu蓷e da 茩yar wanda suka gamayin jaa sbd condition 蓷in da yake ciki, yaga kuma Tabbas idan bai magance wannan matsalar a yanzu ba za'a iya wayar gari aga gawarsa, gently yaja jikinsa ya jingina da frame 蓷in gadon yana sauraren heart breathing 蓷insa, Wheel yana jin yadda kukanta ke 茩ara dagula masa lissafi, cikin da茩ushashiyar Muryarsa yaja numfashi da 茩yar yana dafe 茩irjinsa yace "Zahraaah!!" Ina Muryarsa ka蓷ai na narkar da zcyrta balle a tafi wani abun daban, Sheikh wani Irin mutum ne mai cikar zati, ga wani 茩wantaccen kyau wanda kai tsaye ba zaka iya dangantasa da wata 茩abilar ba, yana da hankali da kamewa sam babu alamun wasu Exceptional qualities a tattare dashi, inama yake zuwa banda Mosque sai umara da hajji idan lokaci yayi, sai yanzu da tsiri fita company na designer, mai suna *I.M.H designers shoes and galleries* sai kuma wani wanda ake iya zallar zanan necklaces da ring sai zanan gida makarantu masallatai da sauransu. Shiru tayi ta kasa amsa kiran da yay mata domin har tsakiyar kanta taji sautin lafiyayyiyar muryarsa mai tsananin taushi. Cike da son samawa kansa nutsuwa da abinda ya keji ya 蓷ura softness hands 蓷insa akan nata wata ajjiyar zuciya ta sauke cikin jarumtar daya samawa kansa ya 蓷ura hannunta a saman 茩irjinsa dai-dai inda zcyarsa ke bugawa, cije baki yayi yana fesar da iska mai zafi cikin serious talking yace "Zahraaah zaki kashe Imam da ransa, dan Allah ki barni naji da soyayyar budurwata please, I'm going to die Zahraaah!" Zare ido tayi tana mai janye hannunta sbd sam ba zata iya jure jin yadda zcyarsa ke beating it hurts her heart, Idanunta tane ya 茩an茩ance taji zcyarta ta bushe ya 蓷auki niyyar dukkan abinda zai faru ya da蓷e bai faru,daban tace bata son Auren akace sai anyi to Finally ga abinda Auren dole yaja nan,kuma tasan harga bata wani laifi zcyrta yaja komai ita tai forcing 蓷inta zuga Internal love (Haramtacciyar soyayya) . Hannunsa ta ri茩e gam cikin nasa tace "Malamina.." sai kuma tai shiru tana jan wani wahalallan numfashi kafin cikin wata raunatacciyar Murya tace "Malamina i love You since before! I can't imagine tun yau shine hakan, but i love You with all my heart! _You are the only thing that gets me going nuts. My heart and my mind can鈥檛 think of anything else aside from you. I鈥檓_ _addicted to you because I can鈥檛 stop myself from daydreaming about you. I am your baby forever._ _It鈥檚 self-evident that I鈥檝e got to be with you_ _because I can鈥檛 let you go. You should know that my heart beats for you, and all I hear in my head all day round is your_ _name. How am I going survive this torment of being so into you?_ _I can tell that my heart belongs to you. Even if it_ _beats inside of me, it still beats on your_ _command. You are my everything, and I can鈥檛 live without you. I can鈥檛 stop myself from loving you._ _It鈥檚 as if I鈥檓 under your spell._ _I love you, baby, and I can鈥檛 exist without you! Love so...so..much Malamina"_ Kallonta kawai without blending, wannan mgnar nata yafi kama dana wanda ka da蓷e ana so, ko mu'amalar auratayya. It is something which goes far beyond mere explanation,but extent reality, mmkinta bai gama kashesa ba sai da yaji shasshe茩ar kukanta tana fa蓷in _鈥漀ya Raakna鈥漘 (I love You) kanuri, _鈥滿o nif岷贯汗 r岷光€漘 Yaruba. _鈥漀opp na la鈥漘 Wolof _Nakupenda/Begg naa la_ Swahili. _鈥滱na u魔ibbuk鈥漘 Arabic. _鈥滿i Yidi ma鈥漘 Fulani. Shasshe茩ar kukan da take ya hanata 茩arasa fa蓷in Asirin zcyrta,ya hanta fa蓷in gayawa Malaminta irin zallar so da 茩aunar da take masa,so Bara algus, muskutawa yay ka蓷an a kasalance yace _鈥淎re you crying Zahraaah!?鈥漘 shiru sbd tarin daya kawo masa ziyara hakan yasa ya kifa fuskarsa a tafin hannunsa yana jin kamar yasa hannu ya ciro zcyarsa ya huta, shin kotai shima ya fallasa mata nata asirin zcyar? Saurin girgiza kai yay yana fa蓷in _Isn't nacessary, i can't say it, it's my own secret between me and my heart_ tattausan Muryarsa yay yace "C'mon dai na kukan haka, Wow you did a great job Zahraaah, what a beautiful game?" Kallon baka da lfy tai masa wato duk wannan maganganun a matsayin game take gaya masa, kenan shine player 蓷in ita kuma ball 蓷in sai yadda ya juyata,kasa mgna tayi kamar yadda ta kasa tsaida hawayenta, Muryarsa a 茩asa yace "firstly dai na wannan sai muyi mgn ok!" Da sauri tai shiru ta goge fuskarta sai ajjiyar zuciya kawai take saukewa "Zah...raaah!" Ya kira sunanta a rarrabe kanta a 茩asa tace "Na'am" fesar da numfashi yay kafin ya sanya softness hands 蓷insa ya tallafo fuskarta gaba 蓷aya yana kallon yadda ta茩i yarda ta bu蓷e ido yace _鈥淥pen Your eyes! And look at into my eyes鈥漘 ji tayi sam ba zata iya Kallonsa ba bare cikin idanunsa ita kam ba zata iya wannan rashin kunyar ba, yana wasu irin kifiyo a cikin idanunsa wanda ko namiji ya kalla dasu zaiji yana shakkarsa bare ita mace, macen ba wacce take da rauni a kansa, cikin son gane abinda ya keson ganewa yace "Tashi kije to" girgiza masa kai tayi shima ya girgiza kansa yace "Ok, bu蓷e idonki ki kalle ni Zahraaah" slowly ta shiga bu蓷e kumburarrun idanunta ta sauke saman red lips 蓷insa dan ba zata iya kallon idanunsa ba,shiru sukai na wani lokaci kafin yace "Mummyna! A haka zaki taimaki 蓷an naki?" Ya fa蓷a yana fiddo idanunsa waje a ransa kuma yana Astagafirullah, domin haramci ne kwantata macen da kakeso da Uwa, kwa蓳e fuska tayi tana cizon hanunsa daya ri茩e mata fuska dasu yace "Don't worry zan rama, just bu蓷e idanunki ki kalli wanda kikeso indai da gske ne ba sharri ba" tana marai-raice fuska ta bu蓷e idanunta akan 茩yakkyawar fuskarsa mai cike da haiba ga hasken 蓷akin ya 茩ara masa kyau, wutar kansu ce gaba 蓷aya ta 蓷auke na wani lokaci sbd ha蓷uwar idannunsu waje guda, a hankali Sheikh ya fara karantar dukkan wasu feelings wanda suke cikin idanunta, Fannah jikinta na ya 蓷auki rawa sbd ba zata iya kallon 茦wayar idonsa ba,abin yay mata girma ba zata jure ba, 茩asa ta fara yi da Idanunta da sauri yace "Don't ever trying it" bisa dole ta 茩ara ha蓷a ido dashi rashin sabo yasa jikinta saki wata kasala ta saukar mata gaba 蓷aya ta fa蓷a jikinsa tana sauke numfashi jikinta duk rawa yake, matsuguni ya sama mata a Physique 茩irjinsa, ita nata ne ya fito fili shi kuma tashi a zabar a cikin zcyarsa ya keji yasan dole yay jinya, yanawa Zahraaah mahaukacin so da 茩auna, ada ya 蓷auka Aljanarsa ce,ya 蓷auka Airahnsa ce daga baya fahimci zallar kama kawai suke kuma ya tabbatar bawai kamarta da Airahnsa yasa yaji yana sonta ba, shidai ya samu kansa dumu虏 a masifaffiyar soyayyarta, numfashi yaja da 茩arfi yace "Me kike so ayi zah..raaah! _Am in love since before_" west 蓷insa ta ri茩e sosai ta shiga jijjiga sa tana kuka tare da fa蓷in "Dan Allah kasoni nima wlh idan kace a'a mutuwa zanyi,idan na mutu kuma kai ne sila you're the reason behind everything tun ban san kaina ba nake sonka kai ne ka蓷ai Namijin dake cikin zcyar Fannah, Malamina ina sonka da dukkan zcyta" ta 茩are mgnar cikin emotional sound yadda take kukan yasa ya rungome ta a jikinsa tsam suka shiga fitar da numfashi atare, banda kada taga rauninsa da babu abinda zai hanasa fitar da nasa hawayen kozai ji da蓷i da sau茩in abinda ke damunsa, tagwayen ajjiyar zuciya ya kuma saukewa kafin yace "Me kike so ayi Zahraaah?, And kisan tarayyata dake haramun ne ko? Kin san matsayinki kowa? Kefa matar mahaifina ce kada kiyi amfani da son zcyarki kika mu'ikata abinda zai zo yana damun mu" da sauri tace "In dai akan soyayyarka ne bazan ta蓳a ladama ba, _believe me_ Malamina" Numfashi ya sauke yace "Uhm to ki amshi game 蓷in da nayi maki tayi 茩ilan na fasa son waccen 蓷in idan naga kin iya soyayya, just accepted my request Zahraaah" runtsa idanunta tayi bata 茩aunar jin Wannan budurwar gaba 蓷aya danne zcyarta tayi tace "Wacece ita budurwar ya sunanta" wani 茩awataccen Murmushi Sheikh yay kafin yasa hannunsa ya zareta daga jikinsa yana jan 茩wantaccen beard 蓷insa yace "her name is *Muhaddaserh* a very nice name" kasa magana tayi sai kuma tace "to idan kuma ban iya soyayyar ba fa? Shkknan ni baza ka soni ba?" Mmkin shirmanta yake ta kasa fahimtar komai yace "Am not sure seriously, amma ki zama mace mai 茩arfin gwiwa, mai jajircewa akan da take so ki samawa kanki jarumta hqr salama,babban abu kuma ki gayawa Allah damuwarki idan abun ya kasance alkairi a gareki sai kiga komai ya sauya babu abinda lokaci baya sauyashi" kai ta jinjina masa yace "tashi kije" kwa蓳e fuska tayi tace "Nifa tsoro ake ban wlh" idanunsa akan wani wajan yace "Uhm" lura tayi ya fara gajiya da mgnar akwai abinda ke damunsa sbd yadda yake ta ri茩e 茩irjinsa tace "Eh wlh tsoro na keji kawai na kwana a nan" bai kulata ba ya kama kanta sosai ya shiga karanta mata addu'a kana ya 蓷ura la蓳蓳ansa a goshinta nan ma ya karanta mata addu'a tare da sauke mata wata lafiyayyiyar sumbata a wajan yace "Jeki nothing happen in sha ALLAH" mi茩ewa tayi tana jin kamar idan ta tafi wani abu zai samesa a dolenta ta mi茩e tsaye ta nufi wajan 茩ofa harta bu蓷e zata fita taji yace "Zahraaah" da sauri ta juya taga ya ware mata hannayensa da sassarfa ta nufi wajansa suka rungome juna, Sheikh ri茩eta yay sosai lokacin tuni jikinsa ya gama 蓷aukan zafi cikin Muryar mara lfy yace. _賱丕 卮賰 兀賳 丨亘賰 賮賷 賯賱亘賷 賰賲孬賱 賳賮爻 丕賱匕賷 賷禺乇噩 賲賳 兀賳賮賷貙_ _丕賱匕賷 賰丕賳 廿丿賮丕毓丞 賰丕賳 兀賳 賷賰賵賳 賰丕賱賲賵鬲_ _廿匕丕 賰丕賳 賰匕丕賱賰 賰賷賮 鬲乇賷 兀禺乇噩賴 賮賷 賯賱亘賷貙_ _廿賱賷 兀丨亘賰 賷丕氐丕丨亘丞 丕賱丨爻賳 賵丕賱賳爻亘.馃挊馃挊_ Kallonsa tayi tace "me kace?" Girgiza kai yay yace "basai kinji ba Allah yay maki albarka jeki kwanta" juyawa tayi bisa uamarninsa tana tafe tana waigensa harta fice daga cikin bedroom 蓷in, tana fita sauke ajjiyar zuciya "nayi amfani da harshen da bakya ji nace _Ha茩i茩a sonki acikin zuciyata tamakar numfashin da yake fita daga hancina wanda tsayar da shi dai-dai yake da mutuwa_" baya yaja ya kwanta amma tarin da yazo masa yace sam bai isa ya kwanta ba cikin fitar hayyaci ya fara tari wanda daman tun 蓷azo yake ri茩esa, yana tsaka da tarin yaji wani wani 茩aton jini yay tsaruwa daga cikin bakinsa, fitar jinin yasa ya samu relief, sanyin 蓷aya keji yasa yaja duvet ya rufe jikinsa. Can cikin dare yaji ana turo 茩ofarsa ko mutsi bai ba bai kuma san mai shigowar ba, yaji dai ana bu蓷e inda yake ajjiye muhimman abubuwa, can kuma yaji 茩arar papers not too long akai waje da 蓷an sassarfa, numfashi kawai ya sauke abinda ya keji bazai ta蓳a barinsa ya bu蓷e ido ba,idan yaga ko waye ta ina zai iya kamasa shi ba 茩afa garesa ba. Washe gari Sheikh da azumi ya tashi sbd Alhamis ce, gefen Fannah ma da nata azumin ta tashi, Barrister na zaune a cikin bedroom 蓷insa yana duba ayyukansa yaji an bu蓷e 茩ofar an shigo, Mami ce sanye da wata Holand 蓷in atamfa mai kyau tayi fess da ita sai zabga 茩amshi take, fuskarta 蓷auke da Murmushi tace "Mrng dear" with much surprise ya kalleta kafin yace "Mrng" zama tayi tace "Yau ba zaka fita bane?" Kai ya 蓷aga mata yana fa蓷in "Am not sure dai,amma jikin Son na bani tsoro ya茩i yarda a kaisa asibiti,ga kurar da yaywa Arjun da kuka Arjun yabar gidan nan,so ina jiran Uncle 蓷insa yazo" jinjina kai tayi tace "Daman fita biki ya kamani shi ne nace i can't anywhere without your permission" mi茩ewa yay tsaye yace "Oh really?" Tana tashi tsaye zuwa wajansa tace "Sure! I'm sorry Barrister _for the past Weird experiences with are all regretful._" yana duba wayarsa yace "What the you want" kai tsaye tace "Your permission allow to go" yace "where?" Matsuwa wajansa ta sakewa zata ri茩esa yace "Ohhh Hello, don't trying it" baya taja tana fidda wani kalar murmushi tace "Zani Sakoto ne" waje yay yace "ok" da ido ta bisa tana jan wani lalataccen tsaki "You're mad Barrister Hamdan Balarabe". Sheikh ko Company ban je ba sai yanzu daya fita zuwa Mosque sallar asar ya da蓷e zaune yana yiwa Mutane karatun bulugur mara, sai wajan 5 yaja Wheelchair sa ya dawo, a Parlo ya samu Granny tana fa蓷in "To duk basai suci kansu ba,ina dalili fisabilillahi? To wlh babu abinda yaymin zafi ni ba gantalalliya bace yanzu zan ha蓷a kaya na, na tafi inda Allah ya kaini" Uncle Sham yace "ba takai ga haka ba,tunda ya茩i fa蓷in abinda yake damunsa sai a rabu dashi ai asirin ciki sai hanji" share 茩walla ta fara tace "In dai da halarci baici Imamu yaymin haka ba, yaro abun tausayi rayuwarsa duk a gantale,ban sani wa yake dashi? To sai wannan yarinyar mai taimako na" Uncle Sham kallon fannah yay wacce take sanye da wata light blue 蓷in laffaya wacce tai mata kyau sosai,tana tsaye wajan dinning area tana shirya dinner "Ah to babu ruwana idan hawan jini na ya tashi idan na mutu wana macewa wane yake da asara?" Shi dai Sheikh na zaune idanunsa rufe yana jin dukkan abinda Granny take fa蓷a "蓷auko min Mantina nasha ko zanji dai-dai" jiki a sanyaye Fannah ta nufi fridge ta 蓷auko mata tana zuwa dai-dai inda yake zaune suka sauke ajjiyar zcy a tare slowly kuma ya bu蓷e idanunsa wanda ya samu sauka a cikin nasa, jikinta ne ya 蓷auki rawa 茩afafuwanta suka 茩asa 蓷aukan jikinta gaba 蓷aya tayi kansa zata fa蓷i da sauri ya rufe idanunsa yana tura Wheelchair baya, Granny ta ri茩eta tana fa蓷in "Ya! Ya! Ya! Haka kamar wata mai shafar aljanu, Auzubillahi sharrr wala茩uuwata!" Ta fa蓷a tana ri茩eta girgiza kai kawai Uncle Sham yay yana tura Wheelchair Sheikh yace "Mohd jeka gobe kazo i want talk to you" mi茩ewa Arjun yay yace "In sha Allah Uncle" Granny tace "Ranjun kaga gida ya kusa zama na Maraya ko? Yooo idan na mace Imamu ka蓷ai yay asara amma dai in sha Allah mutuwa ba yanzu" murmushi kawai yay mata yace "We hope so.." Uncle Sham yace "Imam bazan takuraka aka ka fa蓷a min abinda ke damunka ba,Amma ka sani damuwa bata mganin komai, kasan komai tunda kana da ilimi amma ina garga蓷inka kasan me kake Fatima matar Ubanka ce" calmly yay yace "bana nufin wani abu amma ka iya takunka da ita za'a iya ha蓷a baki da ita a cutar dakai" sai lokacin ya 蓷aga idonsa ya kalli Uncle Sham yace " i want freshen up" Uncle Sham yace "ok bari na turo maka Granny, ka tabbatar kaci abinci mai yawa tunda azumi kayi" bai 茩ara kallon Uncle Sham ba sai ma idanunsa da yaja ya rufe yasan har abada Zahraaah ba zata ta蓳a cutar da rayuwarsa. Bayan Issh膩 Barrister na zaune a parlon sama yana waya da Alhj Kamal yace "Na kasa gane maganganun ka, nayi searching harna gani dan Allah ka fahimtar dani" Murmushi Alhj Kamal yay yace "Na da蓷e da danin baka da 茩wa茩walwa Hamdan let's go to the point a cikin yaranka guda Uku, ka kwana da sanin cewa guda biyu bakai ka haifesu ba, i mean bakai ne real father 蓷insu ba... Allahamdulillah end of book 1馃寶馃対. Dan Allah dan Annabi Anty ki daina karanta littafina ba tare da kinbiya ba kiji tsoran Allah,ki sani ina da ha茩茩i a kanki bazan maki Allah ya isa ba,amma kisan ha茩茩in wani akan wani Ubangiji baya ta蓳a yafesa. SIRRIN MU isn't free book..if you read for free..馃し馃徎鈥嶁檧锔忦煠佛煆烩€嶁檧锔�. It's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank. Show your evedance via WhatsApp 08119237616 NIMCYLUV 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Da rashin fahimta Barrister yace "What the you mean by that Alhj Kamal?" Wani Murmushin gefen baki Alhj Kamal ya sauke wanda ta cikin wayar Barrister yaji sautin fitarsa yace "I mean my words Barrister, acikin yaranka guda Uku biyu ba kai ne real father 蓷insu, wlh bakai ne Ubansu na gsky ba" wata zufa Barrister ya share yana son ya tuna abu amma sam 茩wa茩walwarsa ta gaza 蓷aukan komai, cikin 茩arfin hali yace "Am on mah way Alhj Kamal" zaro ido Alhj Kamal yay yace "Aini ka ganni gaf da shiga jirgi bana jin zan dawo Nigeria sai nan da 3yra to above" 茩itt Barrister ya kashe wayar ba tsaya ya gama jin zan can ba. Zagaye ya shigayi a parlo'n zcyarsa cike da tunani kala虏 daban虏, yaransa har guda uku wanda yake alfahari dasu ace guda biyu bashi ne ya haifesa ba, kenan guda 蓷aya ne nasa to idan haka ne tsakanin Sheikh,Fareeq, Bahaiyya wanne 蓷an sa? Da 茩arfi yace "Impossible, wlh babu wanda zaiji Wannan zan can, koda Alhj Kamal 蓷in ne yace zai fa蓷a Tabbas zai iya ganin bayansa akan wannan muhimmin abun ya fita cikin mutane, yasan Alhj Kamal sarai tunda ya fa蓷i wannan maganar da gske haka ne babu ko tantama, dan haka dole ya nemi wata mafitar, dole ya samu wata sabuwar zuri'ar daga wajan Fatimansa ya shirya komai, dan haka ba a haifi wanda zai ruguza masa plans 蓷insa wanda ya tasu dashi ba, a gobe ko suma Fannah zatai sai ya kasance da ita" Yana zaune sanye da nightwear Pajamas Kimono Smooth Comfy Soft Bathrobe, a dalilinsa na son 蓷auke damuwar dake ransa yasa tun safe Arjun ya kawo masa system, hanunsa saman system 蓷in yana operating 蓷inta, skin 蓷insa tai fresh sai Shinny take fuskarsa mai cike da haiba da kwarjini ta fa蓷a ka蓷an idanunsa ya 茩ara shigewa ciki, sai ya 茩arayin kyau fiye da lokotan baya. Yanayin yadda gabansa ya fa蓷i da zcyarta data buga yasan cewa Zuciyoyinsu sun yi kusa da juna, a hankali kuma 茩amshin turarenta ya fara kawowa hancinsa ziyara, ko 蓷an baiyi 茩o茩arin 蓷ago kansa ba sai ma 茩ara himma da yayi wajan latsa system sai ka 蓷auka tun asali ya iyata. A hankali take kata 茩afafuwanta da sukai mata wani nauyi at the same time kuma itama taji zcyarta ta buga har sai data runtse idanunta, tana sanye cikin wata nightgown Amazon ta 蓷ura hijab a jikinta, ta rame itama sbd rashin ishasshan abinci a cikinta, har inda yake ta 茩arasa cike da nutsuwa ta ajjiye masa tray 蓷in dinner mai 蓷auke da Ingredient Shrimp Stir Fry, chicken and vegetables stir- fry, sai coffee da kunun gya蓷a, shiru ne ya biyo baya kuma ta kasa tashi a wajan sai ma zamewa da tayi ta zauna 茩asan 茩afafuwansa, few seconds ya 蓷aga jajayen idanunsa ya sauke a kanta kamar wanda bai son magana yace "Have you eaten?" Shiru tai masa idan har gsky zata fa蓷a to rabunta da abinci tun jiya,dan ko datai azumi batai wani shur ba, a hankali ya sauke numfashi tare da ajjiye system 蓷in can gefe guda, zamuwa yay tare da zama a inda take zaune kallon yadda tai wani zururu yay fuska ya ha蓷e sosai kafin ya sanya tattausan hannunsa a saman fuskarta ya tallafo ha蓳arta yace "What Is this?" Kwa蓳e fuska tayi tare da sauke 茩wayar idanunta 茩asa tace "Me nayi to?" Ta fa蓷a a shagwa蓳e, tsayawa kawai yay yana Kallonta yadda take abu kamar yarinyar goye, sakinta yay yaja baya ka蓷an yace "Ci abinci" marai-raice masa tayi tace "To ai kaima ba kaci ba" ba tare daya kalleta ba yace "Uhm" banda tasan idan hawayenta ya zuba tamkar ta rusa al'茩awarin da tai masa da babu abinda zai hana tai kuka kota samu yaci abinci, idanunsa a lumshe ya lulaa duniyar tunani yana jin sanda ta bu蓷e warmers 蓷in ta shiga zuba masa abincin a plate, bai ji zuwanta ba sai jinta yay gaba 蓷aya a kusan rabin jikinsa ta ri茩e fuskarsa da kyau, da 蓷an sauri ya bu蓷e ita kana ya bu蓷e baki da niyar fa蓷in "Move" sai kawai yaji ta tura masa laumar abinci ba kinsa, rufe idanunsa yay sosai sbd 蓷acin da abincin yay masa a baki ya kasa kota taunasa, cikin 茩asa da mai 蓷auke da lallashi tace "Babu ruwan ciki da damuwa, yanzu zai haifar maka da wata cutar ta daban, ita na rasaka ka sani rayuwan Zahraaanka na cikin wani hali, babu abinda nake bu茩ata a yanzu sama dakai Malamina, please kaci sabo da soyayyar da nake maka,ban shirya rasa Malamina farin cikin zcyta ba" ba tare daya kalleta ba ya fara tauna naman data saka masa a hankali cike da nutsuwa da 茩yar ta samu ya taune naman ya tafi, tana ganin haka ta 茩ara 蓷ebuwa still idanunsa a rufe ta bu蓷e madaidaicin bakinsa ta saka masa, taunawar farko yay saurin dafe 茩irjinsa yana shirin fito da naman daga bakinsa ta saurin sanya nata baki naman ya fa蓷a ciki, da 蓷an sauri ya janye bakinsa, Fannah kam kasa hqr tayi tasan da gaske duk su biyun suna bu茩atar taimako amma a yanzu yafi bu茩atar taimako fiye da ita, a sanyaye ta lallausan hannunta ta shiga murza masa 茩irjin ha蓷e da shafa bayansa, cak tarin ya tsaya sai numfashi da yake saukewa, cikin rawar murya yace "Leave Zahraaah" girgiza kai tayi tace "Why?, Kana bu茩atar taimakona Malamina! A shirye nake da baka koda rayuwata ce" ta 茩are maganar tana 蓷ura masa mug 蓷in kunun gya蓷ar a baki, sha ya farayi a hankali虏 harya sha fiye da rabi while Hannunta na bayansa, Sheikh ji yake kamar tana zuba masa wuta a jikinsa haka ya keji dauriya kawai yake ya tsani kusancin da suke samun kansu a kullum,zcy sam ba tai masu halarci ba hanunsa yasa ya ri茩e nata kana ya bu蓷e idanunsa tare da Kallonta, matsuwa jikinta ya fara a hankali ita kuma tana zaune kamar statue sbd buguh da 茩irjinta ke mata ya hanta ko 茩wa茩茩waran mutsi ne, fuskarsa ya kifa a shoulder nata ya fara sakin ajjiyar zcy yana jan numfashi, a hankali kuma yasa hanunsa a bakinsa tare da tufar da yawo,mai makon yaga yawon kamar yadda yay expected sai yaga wani gudun jini a tsakiyar farin hannun nasa, wani murmushi takaice kawai yay ya 蓷auki handkerchief ya goge jinin dake hanunsa kana fesar da iska daga cikin bakinsa kafin ya sauke numfashi yace "Don't leave me alone Zahraaah!" Bakinta na rawa tace " I won't, always be your side forever and ever you're the only one i pray for" hanunsa yasa ya rungome ta sosai a hankali yaji idanunsa na lumshewa wa cikin 茩aramin lokaci taji Numfashinsa na fita da zafi, Cikin rawar jiki tasa hannunta a kwantacciyar sumar kansa tace "Malamina... Sheikh na Are you okey!?" Gaba 蓷aya nauyinsa ya sauke mata, da 茩yar ta zamesa a jikinta taga ashe bacci ya 蓷auke sa, wata 茩wallar tausayinsa ta kawo idanunta da sauri ta goge Idanunta ta ra蓳a kusa dashi a 茩asan carpet 蓷in ta kwanta ta da蓷e tana kallonsa kafin bacci ya 蓷auke ta a kusa dashi numfashinsu na ha蓷ewa. Misalin 茩arfe 1 na dare Mami zaune ita da 茩awart Kubra suna jira layi yazo kansu, wannan shi ne first time da Mami ta ziyarci wajan boka,domin ta aminta da shawarar 茩awarta suna ta zaune har wajan 1:30 sannan layi yazo kansu Kubra a gama Mami biye da ita a baya sbd tsoran daya shige ta, a zaune suka samu wani 茩aton ba茩in Mutum mara fasali da kayan asiri birjik a gabansa, yana ganin su ya fasa dry yace "Sannunku da zuwa gantalallu wanda suka yarda da shirka fiye dasu ro茩i Ubangijinsu" kallon juna sukai ita da Kubra kafin su nemi waje su zauna, Kubra ce ta bu蓷e baki zatai mgn yace "To muguwa mai mugun nufi, taki bata fissheki ba sai ta salammiyya 茩awarki,maza duba nan" ya fa蓷a yana dukan 茩waryar dake gabansa, zare ido Mami tayi ha蓷e da dafe 茩irjinta sbd ganin Sheikh da tayi kwance a 茩asan carpet gefensa kuma fannah ce ta zagaye hannayenta a wuyansa suna bacci cike da nutsuwa, tashin hankali 茩arara ya bai yana saman fuskar Mami jikinta na rawa tace "Na shiga uku ni Saudat me nake Shirin gani, Imam da matar Ubansa,wlh sai naga 茩arshen ki munafukai" dry bokan ya 茩yal茩yal kana ya ha蓷e fuska yace "Gana almura mai ba茩ar aniyya abinda kike 茩wa蓷ayi itama take 茩wa蓷ayi" cikin Kuka Mami tace "Ka taimakamin ka raba tsakanin wannan mutanan, wlh zcyta ba zata sami sassauci Ba indai ban mallaki Sheikh ba" Dry ya kumayi wannan karan har wani haya茩i ke fita daga cikin bakinsa yace "Rabuwar su na nufin faruwar wasu sabbin alamura,haka ha蓷uwar su na nufin sabon abu, ko wanne da muhimmanci sa" kai tsaye tace "A'a ban damu da dukkan abinda zai faru ba,kawai ka rabasu dukkan abinda kake so zan maka" yana zana abu yace "Kaga kinibau, a fuska Musa a baki fir'auna" shiru gaba 蓷aya sukai kafin yana numfashi yace "Akwai hatsari a aikin duba da yadda suke matu茩ar so da 茩aunar junansu, sannan duk abinda za'ai bana jin aikin zai tasiri jikin namiji,ko aljani bai isa ya cutar da shi bare mutum" Kubra tace "Kawai kayi Abinda Ya dace kayi ka rabasu" jinjina kai yay yace "Kun aminci da dukkan shara蓷in dana fa蓷a?" Da sauri Mami tace "Shegiya mai ba茩ar aniyya, ai dole ki aminci sbd mugun nufinki na gab da cika" Mami tace "I mean my words ko akan yarinyar ne kayi aikinka burina kawai su rabu na mallaki Sheikh Mallaka ta har abada" kai tsaye bokan yace "Duk abinda kike so za ki samu, amma bazan ta蓳a gaya maki shara蓷in ba sai bayan na gama aikin, sannan duk abinda nace kiyi ya zama dole tunda kin manta lahira kinzo neman duniya" ba tare da shakka ko tunanin komai ba tace "Na amince" "Uhm ta yaro kyau take bata 茩arko" tashi yay ya nufi wani 蓷aki ya da蓷e ciki kafin ya fito 蓷auke da wasu garin maganin yace "Amshi wannan, ki zubawa ita yarinyar a abinci" wani ya 蓷auka ya bata yace "Wannan kuma sanda zaki kwanta dashi tsarkakakken yaron saiki saka a cikin jikinki yana kwanciya dakai zaiji baya 茩aunar ko wacce mace saike duk abinda kikace jiki na rawa zai aikata" kar蓳a tayi tace "To ka gano rabon yara a tare dani dashi?" Dry yay yace "Yara dai? Tabbas akwai rabon yara masu matu茩ar yawa da kuma kyau uwa uba addini, sai dai ban san a ina ya samu rabon ba domin yaran a wajansa na gansu" farin ciki ya kama Mami tasan Sheikh bazai ta蓳a samun wasu yara ba indai bana ta ba. Bayan ya gama komai tace "Nawa ne ku蓷i" tsawa ya daka mata yace "Kul! Ba ku蓷i muke nema ba abu 蓷aya kawai zaki shkknan kin gama aikin ki" jiki na rawa tace "Mene?" Yace "Zaki kwanta tare da kare na" zare ido tayi lokacin data kalli karen wani jibgege sai zaro harshe waje yake kamar zai ci babu ga yadda wutsiyyarsa ta mi茩e sosai, dafe 茩irjinta tayi tace "Haba kamar dai wata dabba zanyi tarayya da Kare? Ka fa蓷i wani abun dai" dry yay mata yace "Ai ban maki dole ba da amincewar ki, idan kika 茩i ki yadda karen nan yake to haka zaki koma mu'amala da kar nuka, wutsiyyarsu ita zata zama ruwanki shanki, abincinki,dan haka bani da matsala akai wannan kadan ne da sauran bala'in da zasu sameki" kuka tasa tace "Na shiga uku kwanciya da kare Ni Saudat?" Kubra tace "Look! Saudat akan biyan bu茩ata rai ba abakin komai yake ba,bayan abun iya yau ne kawai ba dauwama zaki akai ba? Kina da burika dalilin haka kuma ki Auri Barrister da kika fahimci gskyar komai a kansa ba shine yanzu kike son kasancewa da 蓷an sa ba,to aike ba mahaukaciya bace dole ki amince idan kin茩i yanzu ki fara haushin kare" shiru Saudat tayi can tace "Shkknan na amince" dry boka yay yace "Annamimiya taji zu茩ar 茩awa" wani 蓷aki ya nuna mata yace ta shiga, mi茩ewa tayi tana shiga karan ya biyo ta, tattare zanin jikinta tayi zuwa sama ta yaye manyan bombom 蓷inta kana gani kasan akwai taimakon magani, wani gurnani karen ya fara ya shiga 蓷aga wutsiyyarsa sama, kai tsaye ya nufi bakinta bisa dole ta bu蓷e da sauri ya zura mata a baki ya shiga ka蓷a jela, sai tasha sosai har wani rawa jikin karen yake kana ya zare lokacin daya zura a jikinta wani gigitaccen ihu ta sanya sbd tsananin azaba, har can cikin 茩arshen jikinta wutsiyyarsa ke ta蓳owa, bata ta蓳a tunanin azaba irin na lokacin ba, cikin sauri ya dinga shiga jikinta banda ihun azaba babu abinda take. A hankali Fannah ta shiga bu蓷e idanunta wanda suke cike da bacci, farar fuskarsa mai 蓷aukan hankali ta kalla kana ta sauke ajjiyar zcy mai 茩arfi, a hankali takai dubanta zuwa ga hannunsa taga gaba ya shige jikinta ya ma茩aleta sai fidda numfashi mai zafi yake daga cikin hancinsa, sai lokacin ta samu yi masa kallon tsaf ita kam Ubangiji ya bata wannan as husband ya gama yi mata komai na rayuwa, tashin hankalinta 蓷aya ne ace zata rabu da Malaminta to tabbatas sai dai a 蓷auki gawarta, kwantar da kanta tayi a 茩irjinsa tana sakin murmushi cikin ranta take cewa _鈥淵a ALLAH! For give us_, ka yafe mana bayin kanmu bane mu duka 茩addara ta fa蓷a mana, nasan Malamina na sona kamar yadda nake mutuwar sonsa, Ubangiji kada kayi amfani da kuskuren mu ka hukunta mu ta hanyar raba Zuciyoyinmu, baza mu iya ba zu茩atanmu ba zasu 蓷auka ba, _Ya ALLAH!_ ka hukunta mu da komai banda rabuwa da JUNANMU鈥� ta 茩are maganar idanunta na zubar da hawaye, mutsawa taji yayi tai saurin rufe idanunta sbd bata son ya ganta a jikinsa,wata wawiyyar Ajjiyar zuciya ta sauke,cike da so da 茩aunarsa tai copping face 蓷insu waje guda bakinta na rawa tace _鈥� Everytime i see You! My eyes wet with tears..My hearts.. Addicted to You! Don't ever.. Betray me I am Used to You.. It's not My fault.. Without You it's impossible to live_ Ina sonka da dukkan zcyta鈥� ta 茩are maganar tana sanya bakinta cikin nasa da a lokacin wata giyar soyayyarsa ce ta taso mata har tana jin ko idanunsa biyu ba zata fasa abinda tayi jiya. (Wanda hakan shine faruwar komai tsakanin Sheikh da Fannah! Nimcy). *KIJI TSORAN ALLAH KADA KI KARANTA ABINDA BA HA茦茦IN KI BA, SIRRIN MU NA KU茒I IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616* Cikin wani sabon feelings ta 茩ara tura bakinta cikin nasa tana sakin wani Emotional and sexcy sounds, wani 茩amshi mai da蓷i taji yana fita daga bakin nasa ga wani yawo mai da蓷i dake kwance a cikin bakinsa, tongue 蓷inta ta zura ta shiga tattaro yawon ta ha蓷eye tass a bakinta, hannunta a saman 茩irjinsa tana shafa sumarsa zuwa nippy 蓷insa wanda sukai tsini ga wani 茩yak茩yawan gsky daya kewaye nippy 蓷in yay jajirrr dashi. Ajjiyar zuciya ya sauke domin duk abinda take ba bacci yake ba domin a 2days 蓷in nan baya iya wani bacci, kallon yadda ta lumshe hannunta yay, da sauri kuma yaja nasa idanun ya rufe sbd wani fitinan nan feelings daya kawo masa ziyara in one time, numfashi ya shiga fitarwa da sauri da sauri kansa ya shiga sarawa cikin zafin nama ya mirginata 茩asansa cikin wata wahalalliyar murya yace 鈥淯hm! _Lemme give you a welcome kiss Zahraaah, My life, My happiness, My bestie, Mother of my children's, The one i love most after Granny鈥漘 ya fa蓷a cikin 茩asa Muryarsa da bata fita sosai, idanunsa yay jajirrr sbd a zabar daya keji a mararsa, wata mi茩a yay wacce bai son lokacin daya samu damar yinta ba, zare ido Fannah tayi sbd sandan da taji yana sukarta a mara, fuskarsa ya 蓷ura a Tata _"Help me Zahraaah!_ ki taimaki Malaminki _I'm going to die"_ ya fa蓷a ya kama hannunta tare da 蓷urawa a jikin sandan da taji yana sukarta, zatai mgn yay sauri sanya softness lips 蓷insa a cikin nata.... Mu ha蓷e jibi馃寶馃槀 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: _Why Are doing this?_ zucyarsa ta shiga ta tambayarsa wata zcyar tace _You're mad Sheikh_ ta yaya zaka iya barin 茩yakkyawar halittar? Mene amfanin so da kuma 茩aunar da kake mata? _You have to me good and great man_ Sheikh Imam hamdan Balarabe _Show her true love_ bai tsaya tunanin wani abu dana ban ba yafi abinda zcyarsa ke gaya masa kuma yaga shine dai-dai, cike da nutsuwa jikinsa na 蓷an rawa ya 茩ara manna bakinsa a nata, gaba 蓷aya suka sauke ajjiyar zuciya su duka zuciyoyinsu da gangar jikinsu na bu茩atar abokin tarayya, ko wacce Zuciya na bu茩atar Zuciyar 蓷an uwanta Sheikh kamar mai tsoran aikata abinda yake haka ya 蓷ura bakinsa cikin nata ya gagara aikata komai sbd tsoran ALLAH daya shigesa, gaba 蓷aya ya manta da last time lokacin daya fara ganinta ya manta kiss 蓷in daya shiga tsakaninsu a lokacin sbd time he's not on his right mood so he's can't remember, yanzu ne ya kejin zai bata a hot and sweetness kiss, zcyarsa na son fahimtar dashi amma gangar jikinsa 茩ara ingiza shi take zuwa gareta, a karo na biyu ya 茩ara sakin wata wahalalliyar ajjiyar zuciya, slowly ya cafki dwon lips 蓷inta ya saka cikin nasa ya 蓷an zafafa ya shiga bata wani hot kiss mai tsayawa a rai da kuma tafiya da zcyar duk macen da akaiwa. It was kind of gentle romance Sheikh malamin addini ya karanta komai cikin hadisi fiqhuu, Umdatul ahhkam, Zadiz zaujen so yasan dukkan wasu launin kan soyayya da kuma hanyar da zaka bi da mace ta fa蓷a komarka,tundakakan yatsun 茩afarta har zuwa tsakiyar kanta taji wani azabban da蓷i na ratsa ta , yanda yake shan lips dinta jitai in her holl life bata ta蓳a jin makaman cin abinda take ji ayanzu ba, gaba 蓷aya jikin Sheikh rawa yake all what he need right now is Zahraaah ,cikin wani wahalallan numfashi yazare bakinsa a hankali ya sauko da kanshi neck dinta slowly yadinga sha茩ar abinda yaji yana 茩ara sashi zaucewa 茩amshi dake fita a skin dinta iyashi ya isa ya 茩ara ingiza shi ,da sauri ya 茩ara manna hancinsa dan jiyayi there is something killing him a skin dinta ,ganin yadda jikinta ke rawa ya tabbatar she is in need of him ,jiyayi komamene he want to feel Zahraaah he want her in any case yanda yake ganin jikinta cikin night wearing dress besan lokacin da ya juyo da face 蓷in taba yawani ha蓷e bakinsu irin sex kiss 蓷innan kamar zai ciri mata lips and ko fargaba babu ta biye mishi out of control suka cigaba da baiwa juna sexy and hot feeling kiss dawannan damar yafara 茩o茩arin removing dress dinta but unexpected yaji wani abu ya ziyarci zuciyarsa and his brain too besan time 蓷in daya tureta gefen saba hankali ya zauna trying to control his self ,all abubuwan dake faruwa between him and Zahraaah suka shiga dawo masa head besan lokacin da yace _鈥渙ut Zahraaah! out of my side Zahraaah!! Out of my room!!鈥漘 Yayi maganan _Sounding angry_ jiyayi a zaba tai masa yawa ya shiga juyi akan carpet 蓷in kamar zai ha蓷iye zuciya haka ya keji idanunsa jajir ya bu蓷e tare da saukesu akanta, da sauri ya rufe idanunsa yana jin yadda tsigar jikinsa ke tashi bai yanar saman brest 蓷inta bai ta蓳a ganin su a zahirance sai yau ba duk da cewa iya samansu kawai ya gani banda ainayin abinda zai nuna cewa Tabbas kaga full na brest wato nipples, Kuka Fannah ta sanya sbd yadda ta keji a jikinta shima jin kukanta yake har tsakiyar kansa da 茩arfi ya kuma cewa _鈥淕et Out!! Zah..raaah!鈥漘 ya fa蓷a bakinsa na rawa alamar a koda yaushe kuka zai iya kwace masa, tsawar da yay mata ta tabbatar cewa eh wannan Sheikh 蓷in gsky ne bawai wanda ta sani a yanzu ba, mi茩ewa tayi tare da sanya hijab 蓷in ta jiki na rawar tai waje tana sanya wani sabon kukan. Tana fita ya jawo pillow ya danne 茩irjinsa tashi a bai yane yace "Why Imam? Meka aikata? Me yasa kabi ru蓷in zcy dana she蓷an?" Yanzu mene makomarsa ya tafka babban kuskure a rayuwarsa ya kasance da matar Ubansa wacce take matsayin uwa a garesa, _Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!_ Da 茩arfi kuma ya shiga buga kansa a 茩asan carpet 蓷in yana sakin wani kukan ba茩in ciki da kuma ladama, a hankali kuma tari ya fara maye gurbin kuka da 茩arfi ya danne saitin zcyarsa wacce take masa zafi da kuma ra蓷a蓷i, bai samu sau茩in tarin ba sai da yay aman jini dole ya nemi taimakon wani amma wa zai fa蓷awa damuwarsa shi ya fa蓷awa Uncle Sham ne? Ko kuma ya fa蓷awa Arjun ne? Haka ya kasance cikin tunani har Subhi tayi. Washe gari tun 7:30 yabar gidan zuwa office tunda yaje ya kasa aiwata komai kana ganinsa kasan something is feshin jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a idanunsa yay jajur, fesar da iska yay ya shiga juya kujerar da yake kai yanzu ko bu蓷e ido baya iya yi sbd duhun da yake cikin idanunsa, a hankali aka turo 茩ofar office kana aka mayar tare da rufewa, kallon tsaf Arjun yaywa Sheikh yaji ransa ya 蓳aci kujera yaja ya zauna kana ga ajjiye masa cup of coffee wanda yake ta 茩amshi da tiririn zafi, Arjun yace "Sheikh ban ta蓳a damuwa da halin da kake irin yau ba, wlh wlh idan har a yau baka gayamin damuwarka to wlh zan barka rabuwa da har abada tunda kallon 蓷an iska kakemin, tarayya ta dakai bata da wani amfani tunda za zamu iya sharing all feelings 蓷inmu ga juna ba, ina 茩ara tambayarka wacce itace tambaya ta 茩arshe da zan maka _What's your problem_" ba tare daya bu蓷e ido ba ya sauke Ajjiyar zuciya dan ko ya bu蓷e idanunsa bashi da tabbacin zai iya ganin Arjun sosai, 茩asa yay da muyarsa very slow yace "Pls Arjun forget about me Dan Allah" Murmushin takaici Arjun yay kana ya mi茩e tsaye yace "Saduwar alkairi" ya nufi 茩ofa zucyarsa cike da tausayin Sheikh yana 茩o茩arin bu蓷e 茩ofa yaji Sheikh yace _"I Am in love Buddy"_ da sauri Arjun ya dawo ya zauna zcyarsa cike da farin ciki har baya iya 蓳oyewa yace _"What a beautiful new?_ Wacece? Wa kakeso _Buddy just tell i promise you_ ko wacece sai ka sameta" maida idanunsa yay ya rufe yana 蓳oye tarin da yazo masa yace _"Sure?"_ da sauri Arjun yace "Da gaske ba wasa, did i telling you? Bana fa蓷a maka da bakinka zaka fa蓷a min wacce kakeso da irin son da kake mata ba? Na fa蓷a maka babu ruwan so aduk sanda yaso yake fa蓷awa mutum _just go to the point who is she?"_ idanunsa ya bu蓷e tare da saukesu akan Arjun yana kallonsa dishi dishi Wani lafiyayyan murmushi wanda ya da蓷e bai irinsa ba indai ba a gaban _Zahraaah_ bane yace "I love Zahraaah with all my heart, And i can't live without her Zahraaah itace komai na Arjun ban san yaushe ne hakan ta faru ba, Amma na samu kaina a soyayyar Zahraaah dumu虏, nace mata basu iya komai ba mata shashashu ne, but My Zahraaah tana da bambancin da sauran mata she's a darling ita bar so ce a kullum a zuciyarsa Sheikh Imam hamdan Balarabe, Buddy _I Ioves Zahraaah! I love her to the rest of My life_.Murmushi fal fuskar Arjun yace _"Who is that Zahraaah!?_ , Wacece ita gsky na tayata murna da samun ingantaccen Namiji wanda ko wacce mace za tasu zamunsa, Buddy kana da right na fa蓷a mata cewa kana sonta _Yeahh! U have a right And confidence_ ka shirya fa蓷a mata Sirrin zcyarka _I'll support you_ kayi amfani da damar ka kafin wani tsautsayi ya gifta Loves her care of her protect her Support her Buddy, mace na son soyayya kulawa ina da tabbacin Zahraaah zata soka" Murmushi Sheikh yay yana shafa 茩irjinsa wanda a zahirance danna zcyarsa yake bai son Arjun ya gane, gently ya mi茩a hannunsa ya 蓷auki mug 蓷in da coffee ke ciki ya 蓷ura saman bakinsa rufe idanunsa yay sosai sbd 蓷acin da yaji yana son coffee amma a yanzu sam baya sha'awarsa he can't remembered last day da yaci abinci. Mug 蓷in ya ajjiye kafin ya sauke tagwayen ajjiyar zuciya yace "I love her, And she loves me to! But Soyayyar is _FORBIDDEN LOVE_ (Haramtacciyar soyayya)." Da rashin fahimta Arjun yace "SORRY! I na kasa fahimta kana sonta tana sonka And what's the problem?" Pouting lips 蓷insa Sheikh yay kafin yay wani irin tari da 茩arfi yace "She's My Mom i mean my Stepmom _FANNERH_" wani zaro ido Arjun yay yace "What Anut Fannah? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" gaba 蓷aya office 蓷in yay Shiru sai 茩arar A.c cikin wata mata Sheikh yace "What should I do Buddy? Kada kaga laifin zcyta Zahraaah is like My Airah Fairy, suna kama da Aljanata, na 蓷auka kamar tasa nake sonta, daga baya na fahimci Kawai Ubangiji ya 蓷ura min sonta, Zahraaah tana da dukkan QUALITIES 蓷in da nakeso daga wajan mace, Ina jin nai ba dai-dai ba Amma Arjun Trust me Alh inawa Zahraaah mahaukacin so" kallonsa kawai Arjun keyi yama rasa mene zaice masa sbd tashin hankali daya shiga. Fannah na kwance a saman bed ta rufe idanunta _Yesterday night will forever remain fresh in her memory_ Sheikh na musamman ne har yanzu tana jin 茩amshi da kuma 蓷an蓷anon Saliva 蓷insa da taushin la蓳蓳ansa, tun fitowar safe da tayi ta kasa kallon Sheikh sbd kunya _The Images of yesterday night, The glimse of the occurances, The gentle love love making! The caresses of the mid-night, under the dim-light_ tana son Sheikh so na har abada Sallama taji kamar a mafarki da sauri ta diro daga kan bed 蓷in tana dafe 茩irjinta. Tare da fa蓷in "Ya Falta" sai kuma tasa kuka tana rungome yayarta, sun da蓷e suna hira Fannah ji tayi kamar ta fa蓷awa Ya Falta abinda yake damunta sai kuma taga it's our secret no need ta fa蓷a tunda tasan ba abune mai kyau ba. Tasu kuma ya Falta ta kwana amma ta茩i wasu magunguna ta bawa Fannah tace inji Mama kolo, wasu manyan perfumes ta bawa ya Fatla da tare Kayan make up, har kuka tayi lokacin da zasu rabu. Mami tun safe suka tasu Amma mota tai masu tsiya suna tsakiyar titi tare da mai gyara ji tayi kamar tayi fiffike sbd fargabar dake ranta. DEEDAT ne zaune a babban parlonsa yana kallon wani breaking news a t.v kallon twins 蓷insa yay yace "You guy's where is your Mom?" Da sauri Aditya tace "Papi Ammi she's not feeling well tana ta kuka fa" da sauri yace "What ina big bro 蓷in naku ina Aslam yake?" Anuska ta watsa hannu tace "I have no idea" kama hannun su yay zuwa part 蓷in Ammi Tun a bakin 茩ofa ya fara jiyo nishinta da sauri ya saki hannun twins 蓷insa ya bu蓷e 茩ofar da sauri kwance ya sameta jikin jini.... 馃karku ce komai ysin ALLAH yayi zanyi posting sai 5 na fara typing It's paid book 08119237616. 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: _*SIRRIN MU* RAYUWAR *SHEIKH* DA *FANNAH* RAYUWACE WACCE ZA'A CE BASU TA苼A TUNANIN ZASU SAMU KANSU A CIKI BA, ZATA IYA YIWUWA ACE 茦ADDARA HA茒UWA DA *SHEIKH* YASA *BARRISTER* YA AURI *FANNAH* AMMA KU SANIN DUKKAN ABINDA ZA KUJI KUMA KU KARANTA ALRDY A HAKA TSARIN LABARIN YAKE SINCE BEFORE! BABU KUMA WANDA ISA YA KUJEWA TASA 茦ADDARAR SAI DAI 茦ADDARAR ABACE MARA TABBAS! KUMA ZATA IYA YIWUWA *SHEIKH* SAI YA KASANCE DA *ZAHRAAAH* SANNAN ZAI SAMU LAFIYARSA YA FARA TAKAWA KAMAR SAURAN MUTANE! *SHEIKH* MALAMINE AMMA BABU RUWAN 茦ADDARA DA MATALANTAKAR MUTUM SO THINK BEFORE YOU TALK *NIMCYLUV* Da sauri Deedat ya 茩arasa inda take kwance cikin jini yana zuwa ya tsuguna ba tare da tunanin komai ya 蓷auke ta zuwa wani part wanda da alama shi ne part 蓷insa, ganin jini yasa Anushka sakin kuka tana ri茩e hannun Aditya, kasancewar Aditya tafi Anushka wayo yasa ta kama hannunta tare da nufar Parlo,har lokacin kuma Anushka bata daina kuka tana kiran sunan Ammi ba, ruwa Aditya ta 蓷auko ta bata tana sha tana fa蓷in _"Uhm! Ammi,Ammi ce"_ shafa kanta Aditya tayi tace _"Sorry baby!, Ammi ce?"_ kai ta 蓷aga mata ita kuma ta rungome ta tana rarrashinta. kwantar da ita Deedat yay saman wani bed madaidaici bayan ya samu jinin ya tsaya, dubawar farko da yay mata ya fahimci 茩aramin cikin dake cikinta ne ya fita, yaji ba da蓷i da kuma kewar 蓷an gudan jinin nasa amma lafiyar matarsa yanzu tafi masa komai dan haka ya tattara komai ya ajjiye dan baya bu茩atar abinda zai samu matarsa _She's in critical condition_ domin jikinta yay mugun hawa ya rasa wacce kalar damuwa ta sanya ranta dama zuciyarta, _Sharp Sharp_ ya 蓷aura mata drip ya 茩ara mata gudun a.c kana yaja 茩ofa ya rufe yana zuwa Parlo ya tarar da twins har sun yi bacci suna rungome da junansu, murmushi yay masu tare danna ball ba jimawa Nanny 蓷insu ta shigo Deedat tuni ya juya da sassarfa ya shige nasa part. Da Yamma yana zaune a Parlo ya kasa fita duk da aikin dake gabansa amma shi 蓷in Mutum ne mai mutuwar son iyalansa yana kashe dukkan abinda yake ya bawa iyalansa time 蓷insu _He just make them happy_ dan rayuwa babu farin ciki kawai damuwa. Kallon Aslam yay yace _"Your Mom Need You son_ so stay with us nayi cancelled aikin nan baka rasa komai na rayuwa ba" Aslam yace "Papi na ajjiye _as your wish_ aikin ban kuma zuwa office 蓷in" shafa kansa Deedat yay yace "Allah yay maka albarka, _i have a meeting_ so ka kula da mahaifiyarka da 拼an uwanka" jinjina kai Aslam yay yace "In sha Allah ur Excellencea Allah ya 茩ara baka yawan rai Papina" cike da so da 茩auna Deedat ya rungome 蓷an nasa yana jin wani iri a zcyarsa sakinsa yay yace "Ka Kula son ka tabbatar Ammi taci abinci" Aslam yace "Papi! Ammi tana da damuwa amma ta茩i fa蓷a kullum tana cikin ciwo" murmushi Deedat yay yace _"Don't worry_ akwai lokacin da basai ka tambaya zata fa蓷a maka damuwar dake ranta ok!" Yana fa蓷in haka ya shige part 蓷insa _not too long_ ya fito sanye da wata dakakkiyar shadda sky blue sai zanna bukar yay kyau sosai haiba da kwarjininsa sun 茩ara fitowa. Tana zaune ta rufe Idanunta taji 茩amshin turarensa ware idanunta tayi tana 蓷an saikin Murmushin 茩arfin hali kafin ta mi茩e tsaye tace _鈥漊r Excellence鈥漘 Murmushi ya sakar mata tare da ha蓷ata da jikinsa yace _"Finally my wife is back, so how the you feel now Madam AYSHART"?_ ma茩alesa tayi tana 蓷an sakin murmushi tace "Feeling better ur Excellence" peak ya bata a goshinta tare da ri茩e hannunta zuwa Parlo yace "Allahamdulillah! Matata ta samu kin kusa Governor Deedat da ransa" dry tayi domin tana 茩o茩arin danne damuwarta a gabansa tace "Uhm wai ma And ina zaka?" Yace "Zan fita nema kina zauna ne?" Kaita girgiza masa tace "Ni AYSHART bance ba, ina zaka kai nauyin mutanan daka 蓷auka kullum addu'a nake Allah ya baka ikon sauke nauyin dake kanka" hannunta ya matse yace _"I hope so.._ Amma mulki ba sau茩i" rungomesa tayi tace "Ina maka addu'a in sha Allah komai zai dai-dai" Aditya na ganin Ammi ta tashi da sauri tare da ajjiye Apple 蓷in da take sha Anushka ma ta mi茩e suna zuwa Ammi ta rungomesu, tana shafa kansu Deedat kuma ya kalli Aslam dake zaune sanye da Armless da 3gauther yace "Kai ka yafe rungomar?" Mi茩ewa yay yana sakin dry yace "Papi idan da twins bazan samu komai wajan Ammi ba" yana zuwa shima ta rungomesa Deedat kuma ya ha蓷a ya rungomesu baki 蓷aya yace "Kune farin cikin Deedat 茩aunar ku tada nai nisa da abubuwa masu matu茩ar muhimmanci a rayuwata, Allah yay maku albarka". Yana zaune saman Wheelchair yana yana operating system kusan dukkan abinda yake yi kawai yake amma hankalinsa na kanta yana lura da yadda walwalarta ta rago a kwana biyu, ga aiyukan cikin gida sun mata yawa har yanzu Mami bata dawo ba Granny 茩arfi ya fara janye wa Buhaiyya bata iya komai ba, Numfashi ya sauke lokacin da tazo ta gabansa ta shige cike da nutsuwa tana sanye cikin wata farar Laffaya mai kyau tai sharr da ita sai ramar dake fuskarta da kuma damuwa dan kana ganinta kasan cewa tana cikin y sa蓳anin shi dake 茩o茩arin danne damuwar dake fuskarsa, ta gama setting daining 蓷in ta dawo kanta a 茩asa zata shige kitchen domin 蓷auko masa furar da yake sha, yay saurin sanya 茩afarsa tare da ta蓷eta gaba 蓷aya tayi baya zata fa蓷i ya 茩ara sanya 蓷aya 茩afar tasa ya tarota cikin rashin Sa'a 茩afar tasa ta goce abinka da mara lfy tayo kansa gaba 蓷aya cikin sauri ya janye system 蓷insa ta fa蓷a jikinsa tana sauke numfashi tare da dafe 茩irjinta sosai ta tsoranta dan ta gaba bawa kanta sai taje 茩asa sai kuma taji ta sauka akan tattausan jikinsa dake fidda wani sihirtaccen 茩amshi, kasa kallonsa tayi kunyar abinda ya shiga tsakaninsu jiya yasa ta kasa sakewa yanzu haka ji take kamar ta nutse sbd kunya amma ta lura shi ko a jikinsa, shikansa idan ya tuna moment 蓷insu na jiya yana jin wani iri tsigar jikinsa duk ta mi茩e ga wani sabon fellings dake 茩ara yawa a tare dashi, Wasu scenes ne da suka kasa 蓳acewa a idanu da zcyar Sheikh da Fannah, _Everything happened majestically in a dignified And inspiring way._ iya jiya ya gama gane weakness na jikin Fannah _and he wish ace everytime, every second Every minutes_ ya tare da Zahraaah 蓷umin jikinta ka蓷ai na sawa yaji nutsuwa da 茩arfi a jikinsa ya 茩ara tabbatar _Physical relationship_ na 茩ara sanya so da 茩aunar juna. Fesar da numfashin yay kana ya bu蓷e idanunsa tare da saukesu a kanta bayan na kashe system 蓷in, ganin yadda ta shige jikinsa ya dashi fa蓷in _"Hello Mummyna"_ turo baki tayi gaba bata yarda ta kallesa tana 蓷an ka蓷a jiki tafe "Uhm ni ka daina" ta蓳e baki yay yana sassauta Muryarsa yace "Baki damu dani ba ko Uhm?" Da sauri ta girgiza kai tace "Uhm ni yaushe nace haka? Kawai ina.." sai kuma tai Shiru cije lips 蓷insa yay clamly yay yace "Kina jin kunyar Malaminki right?" Mmkin yadda ya fahimci abinda yake ranta tayi kamar ya 茩ara shiga zuciyarta yace "Ki daina Mmki, ina fahimtar komai na zcyar _Muhaddaserh_ shiyasa nake saurin gane naki tunda yanzu matsayinta kike har sai mun gama game 蓷in mu" zcyarta ce ta buga da 茩arfi domin harga Allah ta manta da wata game ta riga ta sakankance, kallonsa kawai take ta kasa cewa komai yace _"I love her so much har ban iya fa蓷in yadda zcyata take sonta, She's beautiful more beautiful ma, her lip's UHMMM sweetness and honey kenan"_ kamar zatai masa kuka tace "Itama kayi kissed nata _just like you did to me"_ ware manyan jajayen idanunsa yay waje yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da 茩arfi cikin dauriya yace "Kiss? Ke kuma? When?" Ji tayi ranta ya 茩ara 蓳ace tace "Eh! Juya mana a bedroom 蓷inka" wani 茩awataccen Murmushi ya saki yana jan 茩wantaccen beard 蓷insa yace "You're dreaming Mmyna, 茩ilan nai mafarkin ina shan sweet bakin _My Muhaddaserh_ ne" Idanunta cike da hawaye tace _"You mean u don't have any feelings for me"_ Yana lumshe idanunsa yace "Ni dai nace game And idan kikai winning why not na 蓷an cillaki a zuciyar Malaminki" bata san ya akai ba sai jin 蓷umin wani abu taji a saman fuskarta tattausan hannunsa a saman fuskarta ya tabbatar mata da hawaye take ba tare daya 茩ara cewa komai ba ya 茩ara jawota very close to him tare da copping face 蓷insu waje guda Murya na 蓷an rawa yace "Are you cry because of me Zahraaah?" Sai kuma yay Shiru yana Kallon yadda take shasshe茩ar kuka rufe idanunsa yay yana fesa mata numfashi slowly ya fito da tongue 蓷insa waje tare da 蓷urawa a saman fuskarta ya shiga share Dukkan hawayen daya fita daga cikin idanunta har lumshe idanunsa yake sbd wani 蓷umin hawayen da yaji saida ya shanye hawayen tasss sannan ya tsaya yana ri茩e hannunta yace _"May we live together in prosperity And blessings, Die together in love and Affection, blessings upon you blessings!.. May Allah's Rahma cover us forever"_ sam bra yadda Sheikh baya sonta kawai buga game 蓷in sa yake bada ita as he said bakin ta tura gaba tace "To kace kana sona" Murmushin 茩arfin hali yay yace "Noo! Meyasa zaki sani abinda ban shirya yin sa ba? Na fa蓷a maki akwai lokaci to ki bari lokaci ya bai yana komai da kansa" hannunta ya 蓷ura a saitin zcyarsa wacce take bugawa da 茩arfi yace _"This is your humble ba"_ kaita gya蓷a masa yace "Just pray" And he start kissing her tun daga 茦asan zcyarsa sautin sumbar ke fita tsut-tsut banda fitar da numfashi babu abinda suke sosai yake kissing bakinta da dukkan zcyarsa a wannan lokacin 茩asa controlling kansa yay zcyarsa ta gama 茩wa蓷aituwa da ita banda wutar so da kuma 茩aunarta babu abinda ke cin zcyar Sheikh Soyayyar da Malamin Zahraaah yake mata ta musamman ce yayinda ita kuma ta kasa fahimtar sunan MUHADDASERH shine cikon sunan FATIMA a cikin guda tara daya gaya mata. (Wannan shine sabin babun soyayyyar SHEIKH da FANNAH). Mami taja tsaki tana fa蓷in "Wlh kayan nasara ko asarar ku蓷i,Ni nan zcyata har wani numfashi take sbd damuwa ji nake kamar nai fiffike wlh" Kubra tai dry tace "Me kike ci na baka na zuba haka Saudat? Da kin koma gida fa shkknan yanzu dai dole mu 茩ara kwana domin motar ga zatai aiki yanzu ba" cikin damuwa Mami tace "Ba zaki gane ba ji nake kamar wani abu sai shiga tsakanin sweet Imam da waccen shigar yarinyar wlh sai naga bayanta 拼ar matsiyata kawai" Dry Kubra ta sakeyi tace "Ai 蓷an naki ne wlh yayi daga gani kuma nasan zai kawo wuta" Murmushi Mami tayi tace "Yeah! He's honey ba'a mgn amma wlh inajin sai anyi min 蓷inki har yanzu zafi na keji wannan shegen karan kamar Mutum ko Barrister ban ta蓳a ji abarsa ta shige can ciki ba sai wannan dabbar" Kubra tace "Hhhhh ai ina jiyo ihun ki fa, ai dai-dai dake kika samu tunda kin raina Barrister" Mami tace "Allah ina jin mutum ne ba kare ba abun is too much fa" a haka suka 茩ara hotel 蓷in dake kusa da inda suka sauka. Granny ce ta fito ri茩e da hand-bag tana kallon Fannah tace "To ni zan tafi sai na dawo" Fannah ta marai-raice fuska tace "Ayya! Granny nima zani fa,tunga naga Buhaiyya zaku" Granny na 蓷an kakka蓳e jikinta tace "A'a bana son sallama wannan ai gantali ne daga ganinki anga mai ciki bazan fita dake waje baki ya kamaki na shiga wajan Barista ba" Fannah jin kalmar tai wani iri wai ciki kasa magana tayi Granny tace "To zamu huce Nida su wancan yaran to mutane ne su dinga sanya sunaye ba da蓷i bare dada蓷awa, ke yama sunansa?" Ta tambaya tana kallon Buhaiyya tace "Fareeq" Granny tace "Yawwa! Shi fa yar kirki to ba gwaramin shi akan wajan gantallan diriban ba dan Allah? Tunda ai ba gama sanin tu茩in nasa nai ba" Fannah tace "haka ne, Allah ya tsare ya kiyaye" Granny tace "To ko dai na tawo baki da taura da magarraya ne naga ganki kamar kazar da 茩wai ya fashewa" mi茩ewa Fannah tayi tana sunkuyar da kanta 茩asa tace "Sai kun dawo Granny" Buhaiyya tace "Anut Fatima sai mun dawo" Murmushin 茩arfin hali tayi tace "Uhm Allah ya kiyaye" daga haka tai part 蓷inta Hanne mai aiki kuma ta fara shirya dinner. *DAN ALLAH DAN ANNABI KIJI TSORAN ALLAH KADA KI KARANTA ABINDA BA HA茦茦IN KI BANE DAN ALLAH, LITTAFIN SIRRIN MU NA KU茒I NE AKAN 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616* Bayan Issh膩 Barrister yana ta sauri ya 茩ara so gida dan yau burinsa ya kasance da Fatimansa kamar zai tashi sama haka yake jinsa, yawarsa ce ta fara 茩ara yana 蓷agawa Alhj Kamal yace "Duk abinda kake ka bari kazo yanzu na dawo ba bisa son rai na ba Oga yana bu茩atar ganinmu kuma.." bai tsaya jin abinda zai ce ya kashe wayar tare da juya kan motar yana jin ransa babu da蓷i. Parking Arjun yay yana kallon Sheikh yace "Buddy kaci gaba da addu'a kuma ka kiyaye duk abinda zai ha蓷aka da Anut Fatima, ita haramunce a gareka yanzu kalli inda ka rame ka sanya damuwa a ranka ga jininka da yay mugun yawa ga ciwon Zcyarka kai 蓷aya abun yay yawa" banza Sheikh yay masa Arjun yace "Bari na shigar da kai wlh nai missed My Aliyah" sai lokacin Sheikh ya bu蓷e ido yace "Banza 蓷an iska" dry Arjun yay yace "Naji ba komai rai dai" daga ya fito da Sheikh suka nufi cikin gida Fannah ce ka蓷ai a Parlo tana watching TV tana sanye cikin wata gwon mai kyau roba-roba ta tufke sumar kanta wacce ta tsaya tai kamar alkaki, tana jin sallamarsu tai saurin 蓷aukan veil ta rufe jikinta wata 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke daman fargabarsa kada Arjun ya ganta a haka, 蓷auke kai Sheikh yay Irin bai ma san da zamanta a wajan ba Murya a sanyaye tace "Sannunku da zuwa" Arjun ne ya saki Murmushi yace "Yawwa Anut Fatima yau aikin lada nai na raka buddy zance" da sauri ta kalli Sheikh taga ko inda take bai kala ba kasa cewa komai tayi gudun koma kada ta bada kanta yasa tai saurin barin wajan. Har bedroom ya kaisa bai bar gidan ba sai da Sheikh yay wanka ya sanya kayan bacci kana yay masa sallama. Yana zaune a ha蓷a蓷蓷an parlonsa yana rufe idanunsa jin wata dadda蓷ar Murya a t.v yasa ya bu蓷e ido news ake ana haska wani Governor dake ziyartar ma茩abarto da asibitoci, idanunsa 茩urrr akan fuskar Mutumin kafin kuma ya sauya akalar kallonsa zuwa kan twins 蓷in da suke ri茩e a hannunsa sunnan Governor ya duba yaga ansa _THE GOVERNOR OF LEBANON GOVERNOR DEEDAT_ samun kansa yay da 茩ara kallon Mutumin haka nan yaji so da 茩aunar mutumin a ransa yana sone yaga Mutum mai kyautatawa talakawa. Kashe kallon yay sbd abubuwan da zcyarsa take raya masa turo 茩ofa tayi a hankali ta shigo kana ta maida 茩ofar ta rufe hannunta ri茩e da tray 蓷in abinci ta ajjiye a gabansa sbd yana zaune saman carpet ya tan茩washe 茩afafuwansa baza ka ta蓳a cewa gurgu bane, tana ajjiyewa ta juya zata fita yay saurin ri茩e ta tare da zaunar da ita yace "Kee!" Turo baki tayi tace "Ni ka sakeni" yace "If not kuma fa,zaki daken?" Girgiza kai tayi ba tare da tayi mgn ba yace "zauna" 茩in zama tayi tace "Bacci ina ji" yana Murmushi domin ya gama gane fushin da take na zancan yaje wajan wata da Arjun yay mata yace "ki daina gani na haka, wlh zaki mmki gwamna ki zauna" ka fa蓷a ta no茩e tace "Ni dai a'a" batai aune ba taji ya fincikota jikinsa tare da ture tray 蓷in abincin ajjiyar zuciya suka sauke a tare botten 蓷in rigar sa ya bu蓷e 茩wantaccen gashin 茩irjinsa ya bai yana kana ya sanya hannunsa ya zare baby hijab 蓷in jikinta ya 茩ara mannata da 茩irjinsa yace "zaki kashe ni da soyayyarki Zahraaah" jin jikinsa zafi rauu yasa ta zare ido tace "Meya samu Malamina?" Yana shafa sumar kanta yace "Kina son sani?" Kai ta 蓷aga tana kwa蓳e masa fuska yace "Kada ki damu" yana fa蓷in haka ya kwantar da ita tare ha蓷e bakinsu waje guda ya shiga bata wani gigitaccen kiss mai tsayawa a zuciya a wannan lokacin shi kasan Sheikh bai ta蓳a sanin cewa zucyarsa da kuma gangar jikinsa na bu茩ata kasancewa a duniyar mace ba sai yau, idanunsa har wani zubda 茩walla yake yana sauke numfashi tare sauke ajjiyar, cikin 茩aramin lokaci suka zama naked wanda basu ta蓳a sanya ran haka aikin rayuwarsu ba. Lokacin Sheikh baya gane fari balle ba茩i a lokacin kuma Fannah tana tuna Yadda JALILERH ta kasance tare da MUHAMMAD JALAL BOBO(Uncle ne) ne, kafin tunaninta ya koma kan azabar da ZARINA TA SUMEWA SAIF( the new emir) idan kuma ta tuna azabar da M.K ya ganawa ANUSHA (Raino ne sila) sai taji zuciyarta ta buga da 茩arfin gaske Idanunta ne ya fito waje ta shiga tura Sheikh tana kuka tace "Kada ka aita abinda zai wargatsa farin cikin mu dama duniyar mu baki 蓷aya kada mu biye zucyarmu da ru蓷in she蓷an mu aikata ba dai-dai ba Malamina ka tuna ayoyin Ubangiji akan aikata zina dan Allah..." Bata 茩arasa maganar ba sbd wani azababban zafi da kuma ra蓷a蓷i daya shigeta, Sheikh kuka ya saki zcyarsa cike da tsanar abinda yake aikatawa amma gangar jikinsa takii bashi ha蓷in kai 茩ara ingiza sa take zuwa ga Zahraaah! Bakinsa ya zare daga saman nippy 蓷inta ya shiga fa蓷in _"Yasubuhanallah!"_ ya kuma ya 茩ara danna jikinsa a jikinta da wani irin 茩arfi da yazo masa gaba 蓷ayansu suka saki kuka bakinsa na rawa ya shiga addu'ar kasancewa da iyali, kafin a karo na biyu ya 茩ara danna jikinsa nan take ji da ganinta sukai 茩aura daga gare ta Sheikh kuka ya saki Yayinda da kuma jijiyoyin 茩afafuwansa suka shiga mutsawa tare da saki yana jin yadda 拼an yatsun 茩afarsa suke 茩ara kamar wanda aka 茩arawa 茩arfi haka ya shiga ratsa jikin Zahraaah... Ai weekend lfy馃寶 NIMCYLUV 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: 5锔忊儯7锔忊儯-5锔忊儯8锔忊儯 _SUBSCRIBE MY YOUTUBE CHANNEL_ Nimcyluv T.V https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA Da sukkan 茩arfinsa yake 茩arasa ratsa jikin Fanan, a zabar dake ratsa jikin Fannah yafi a zabar da LAMRAT taji wacce YISHAM ya gama mata, duk shigarsa jikinta numfashinta ya 蓷auke shi kansa bai ta蓳a sanin yake da girman halitta ba sai yanzu, tun farko da yay try na shiga jikinta yasan cewa shi 蓷in na musamman ne, kuma irinsu Sheikh daban suke a cikin maza, sun san takan mace shawo kan mace bayayi masu wahala, cikin zafi虏 da kuzari ha蓷i da jarumta yaci gama da lulaawa duniyar da蓷in ta, duk Yadda yaso kiran sunan Allah a wannan lokacin kasawa yay babu abinda ya keji yake gani sai _Zahraaah!_ 蓷umin jikinta 茩ara zautar dashi yake yana jin kamar ba'a duniya yake, Yana ratsa jikinta har ya samu nasarar basa tantanin budurcinta, gaba 蓷aya suka saki gigitaccen ihu. Fannah na ihun na azabar daya farkar da ita daga 蓷an 茩aramin suman da tayi, yayinda Sheikh yake ihun zamansa cikakken namiji da kuma wani da蓷i mara misaltuwa daya shigesa, a lokacin ji yay duk nauyin da kansa yake mata ya sauka rabin ciwonsa na zuciyarsa. zcyar Sheikh banda zafi da ra蓷a蓷i babu abinda take masa, cike yake da tsanar rayuwarsa baki 蓷aya yana mai lamadar zuwansa duniya a halin yanzu, bai ta蓳a jin ya tsani rayuwarsa irin yau ba. A Yadda ya kejin kanshi a yanzu bai 茩i ya dauwama a jikin _Zahraaah_ ba Bai 茩i yaci gaba da jin da蓷in jikinta a wajan nan ba, he will have this gril a nan tsakar carpet 蓷in parlo'n sa ba, which is not nice, shi kansa bai ta蓳a sanin haka akeji idan an ta蓳a mace ba sai yau, _He's crazy about Zahraaah Omg!_ Tuni Fannah ta 茩ara ficewa a hankalinta baya sanin me yake sbd shigarta yake da dukkan 茩arfinsa da lafiyarsa, samatakarsa, yadda Sheikh yake juya Fannah baza ka ta蓳a cewa shi 蓷in Nakashasshe ba ne. Da蓷in da yaywa Sheikh yay yawa yasa ya saki kuka cikin shasshe茩ar kuka yace _"Yasubuhanallah! You Make me so horny Zahraaah I feel like a wild animal right now! Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! You're my world Zahraaah"_ sai kuma ya 茩ara sakin kuka while jikinsa na jikinta yana ratsa lungu da sa茩o na cikin hole 蓷inta. Sheikh Imam hamdan Balarabe kenan a wata Ta daban wacce bai ta蓳a tunanin samun kansa a ciki ba, zucyarsa ta shiga fallasa abinda yake ransa wanda bai shirya fa蓷in su ba, ba kinsa na rawa idanunsa a saman farar 茩yakkyawar fuskarta wacce tai faca-faca da hawayen azaba fuskar tai jajurr yace _"You're the only girl that I'm ever going to need Zahraaah! I love you scatter, I can't handle a minute not touching you Idan kusa dani, My hands want to feel every in of you, Innalillahi!_ Zan mutu da ba茩in cikin abinda na aikata zcyata da gangar jikina sunci amanar addini..," sai kuma yay shiru yana manna lips 蓷in a nipples 蓷inta da sukai jajirr ya shiga fesar da numfashi da sauri yana jin yadda mararsa tai wasai ba ciwo ba kumburi, hawayen dake fita daga cikin idanunsa ya sauka saman fuskarsa yasa taja wahalallan numfashi tare da bu蓷e baki zata fasa wani sabon ihun da sauri ya sanya bakinsa cikin nata ya rungome ta tsam a jikinsa yadda jikinta ke rawa haka nata, kanta kawai yake shafawa, duk abinda suke still jikinsa na cikin nata ya kasa fita sbd har yanzu bai samu nutsuwarsa da yake son samu ba, jin tai Shiru ta fidda wani wahalallan numfashi da ajjiyar zuciya yasa ya cire bakinsa, Muryarsa na rawa yace _"Please lemme play with you or I will cry for you"_ yana mgn yana 茩ara shigewa jikinta yana bata wani hot kiss a fatar wuyanta, Murya can 茩asa yace _"Don't leave me alone ZAHRAAAH_, Zan mutu wlh ki 蓷auki wannan matsayin sabuwar 茩addarar Sheikh da kuma Zahraaah, zan fifitaki zan rayu dake cikin aminci da kula" yana fa蓷in hakan ya sakar mata wani finannen sexcy cry a kunanta. Kuka itama ta saki hadda shasshe茩a burinta ya cire jikinta ko ta zamu sassaucin azabar data keji a jikinta, wajan 50mins Kafin Sheikh ya samu nutsuwa ya mirgina kefenta yana saikin Ajjiyar zuciya mai makon yaji da蓷i sai ya samu zcyarsa cike da ba茩in ciki da kuma 茩onar rai yana jin kamar an saya masa dutse a 茩irjinsa a danne zcyarsa sbd nauyin da tayi masa, cikin 茩aramin lokaci kuma wani zazzafan zazza蓳i da ciwon kai ya saukar masa a jikinsa teeths 蓷in sa har wani ha蓷uwa yake cikin dauriya da jarumta ya juya tare da kallon Fannah dake fita da hawaye ta rufe jikinta da rigar baccinta wacce yay wurgi da ita, ba fushinta bane damuwarsa a yanzu fushin Ubangiji shi ne damuwarsa yay zaiyi da rayuwarsa ne ina zai sanya kansa yaji da蓷i mene amfanin Iliminsa , mai yasa rayuwa take juyasa kamar ball ne, kansa ne ya sara yay saurin dafe kansa yana kiran sunan Allah. Cikin rawar murya yace "Am so sorry Zahraaah! Please for give me ki yafewa Malaminki mana" kuka ta 茩ara sawa wanda ya 茩ara firgitar da Sheikh da sauri yana jikinsa zuwa gare ta ya mi茩a hannunsa gaba 蓷aya ya jawota jikinsa tare da rungome ta sosai yace "Wlh nayi ladama na tafka babban kuskure, sai yanzu nasan 茩addara bata shallake kan kowa, Zahraaah ilimina bai tseratar dani daga aikata zina ba, Zahraaah karatuna ya tashi a banza bai min rana ba, ji nake kamar na mutu na....," Da sauri ta toshe maki tana 茩ara sakin wani sabon kukan, idanunsa na zubar da hawaye yace _"Cry as you can, i got you okay, you'll not die and nothing will happen to okay Za.....raaaah!"_ he could feel yadda hawayenta ke ji茩a masa gashin 茩irjinsa, kuka take sosai ta kasa dainawa har wani ihu take irin kukan nan na kamar an maka mutuwa tai bala'in bashi tausayi,yadda take kukan da ace da Mutane a gidan Tabbas za'a jita, And baice mata uffan ba banda patting bayanta da yake. Dan kanta tai shiru kana ta sakesa daga mugun ri茩on da tayi masa gently ya zareta daga jikinsa looking at her face wacce ta cika da hawaye a hankali yasa tattausan hannunsa ya goge hawayen yace "Ki yafe min Zahraaah, kafin na nemi yafiyar Ubangiji na maki laifi" Ajjiyar zuciya ta sauke kafin ta kalli fuskarsa wacce har wani Shinny ta 茩ara tace "Damuwata bata abinda kaimin mace, ban san meyasa ka aikata haka gareni ba bayan ba sona kake ba, mai yasa why Malamina? Ni ban cancanci ka soni bane ko me?" Sai kuka ta hau dukansa gyara zama yay yana 茩ara bu蓷e mata jikinsa yadda zata ji da蓷in dokansa Idanunsa a kanta yace _"SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE LOVES YOU_ I LOVE YOU ZAHRAAAH YEAH! INA SONKI BAN SHIRYA FA茒AR KALMAR BANE, YOU'RE MY MUHADDASERH, MY EVERYTHING" baki ta saki ga wasu sabbin hawaye da suka fara saukar mata, saukar mgnar taji kamar ruwan sama Murmushin takaice yay idanunsa na fidda hawaye yace _I promise to protect you you till my last breath Fatima Zahraaah! I promise to stand by you harsai inda 茩arfina ya gaza, stop cry Jewel_ da蓷in da magnar tai mata yasa taja jikinta da sauri zata rungomesa yay saurin jaa baya yana girgiza mata kai yace. 賵賰賵賳 匕賱賰 爻賷賰賵賳 廿孬亘丕鬲 賮乇丨賷貙 賮賷 賯賱亘賷貙 賲乇丕丿賷 賰賱 賷賵賲 兀賳 鬲乇囟 亘兀賳賷 兀丨亘賰. "Ki yadda Sheikh Imam hamdan Balarabe yana sonki dan Allah kada ki bari abinda na aikata gareki ya zama sillar da zaki amfani da ita wajan wula茩anta ni bayan kin san all abinda ya faru bayin kai na bane, ANAAA UHIBBIKI ZAHRAAAH har abada" yana fa蓷in hakan ya fara 茩o茩arin jan 茩afarsa ya shiga cikin bedroom ga mmkinsa sai yaji 茩afarsa ta mi茩e ba kamar Yadda ya saba jin jijiyoyin ta a ri茩e ba, da mmki ya fara 茩o茩arin tashi wata 茩yakkyawar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai 茩an茩ame jikinsa yana kasa mutsawa sbd tsananin mmki daya kusa kashesa, babu 茩asar da ba'a je ba akan wannan 茩afar babu ro茩an Allah da bai ba a 蓷akin Allah akan samun lafiyar 茩afarsa sai ganshi yau shine ya Mi茩e da 茩afafuwansa, wasu hawayen farin ciki ne suka fara sauka daga cikin idanunsa zuwa saman fuskarsa, fannah zallar mmki yasa ta kasa mutsi daman tuni kalaman sa sun narkar mata da zcy sai gashi yanzu wani abu mai kama da almara yana faruwa, Yasubuhanallah lallai Sheikh nada banne yana tsaye akan 茩afafuwansa daman duk wannan abun rigar jikinsa bata zame ba, yana da tsayi domin yafi Arjun tsayi ga wani fa蓷i da yake dashi siffarsa mai kyau da tsari ta 茩ara bai yana, tashi take 茩o茩arin yi amma zafin da taji yasa ta saki 茩ara da sauri ya juya ganin abinda take yasa ya nufi inda take Kallonsa kawai take tsahun watanni biyar kenan tana tare da Sheikh amma yau shine yake taka 茩afafuwansa Al-hakkamu kenan mai yin yadda yasu a lokacin da yasu, gaba 蓷aya ya dur茩osa gabanta yama kasa cewa komai sai kawai ya 蓷ura fuskarsa a shoulder 蓷inta ya saki kuka yace "Kinga ko Zahraaah? Bamu san Abinda Ubangiji ya 蓳oye a tsakanin mu ba, na aikata ba dai-dai a lokacin kuma na samu lafiyar 茩afafuwana wanne 苼oyayyan al'amari ne wannan, look Zahraaah dukkan abinda ya faru it's our secret kada ki bari kowa ya sani, Jewel kalli nima zan fara tafiya kamar kowa, bana fa蓷awa Granny komai lokaci bane Thank you God! Thank you for everything Allah ka 茩ara samin tsoranka a zcyata Ubangiji ka kiyaye min imani na" wani irin tauyinsa ne ya kamata zatai kuka saurin rufe mata baki ba tare daya 茩ara mgn ya dubi jinin dake jikinta bai tsaya tunanin komai ba dan bashi da wani lokaci 蓷aukan ta yay cak kamar baby ya nufi cikin bedroom 蓷insa da ita. Yana zuwa ya nufi cikin bathroom 蓷in sa da ita tana ri茩e a jikinsa ya ha蓷a warm water ya sanyata ciki, 茩ara ta saki sbd zafi da ra蓷a蓷in daya shigeta, Kallonta yay a hankali yace "Sorry! Kiyi hqr ko" bata kallesa ba tace "da zafi ruwan fa, kuma ni wajan ciwo yake min" lumshe idanunsa yay kafin ya 蓷an ja numfashi cikin 茩asa da murya yace "Ina kenan?" Tana turo baki gaba tace "Me?" Ba tare daya kalleta ba yace "Ni! Ba komai" ruwan ya huce ya zubar ya 茩ara ha蓷a wani a wannan saurin ri茩esa tayi tana sakin kuka tace "Wayyoooo bapiii" girgiza mata kai yay ba tare da yayi mgn ba ya juya tare da ficewa daga cikin bathroom 蓷in, yana fita ta sauke ajjiyar zuciya tana 茩ara ware 茩afarta ko taji da蓷i, wani murmushi ta saki tana shigewa cikin ruwa ita ka蓷ai tasan yadda take jin so da kuma 茩aunar Sheikh a ranta, Sheikh nada banne kamar yadda soyayyarsa tada bance a ranta, ba zata ta蓳a ha蓷a soyayyarsa data wani a ranta ba Cikin jin da蓷i tace "Love You so much My Malamina kai 蓷in daban kake" ta fa蓷a tana shafa brest 蓷inta dake mata zafi虏 sbd wahalar da suka sha a wajan Sheikh. Yana fita kai tsaye Parlo ya koma cikin nutsuwa ya fara mopping wajan yana gamawa ya fesa airfreshner ya 茩aro gudun a.c zubewa yay saman sofa yana maida numfashi lallai mace sai ta zautar da mutum shiyasa wasu suke cewa mace 茩anwar she蓷an bai san ya ake aiki sbd bai ta蓳a yi ba sai gashi yanzu shine dayin mopping da sauran aiki duk a sanadin mace, agogon parlo'n ya duba yaga wajan 9:30 sam bashi da wani sukuni sbd kunyar Ubangiji daya keji amma wacce hanya zaibi har Allah ya yafe masa wannan lukutin laifi, ko dai zai kai court ne domin a cire ha茩茩in Ubangiji a jikinsa? Mi茩ewa yay ya shiga zagaye Parlon tunani fal ransa ya kasa yankewa kansa hukunci, abin duniya yay masa yawa gently ya nufi 茩ofar bedroom 蓷insa yana zuwa yaga bata fito daga cikin bathroom 蓷in ba, a hankali ya bubbuga 茩ofar amma shiru cikin nutsuwa ya tura 茩irjinsa na buga yana shiga yay saurin janye idanunsa sbd shaf ya manta naked take, tana kwance cikin ruwan tuni bacci wahala yay gaba da ita sai Ajjiyar zuciya ta saukewa, wani wani long white 蓷in towel ya 蓷auka idanunsa a 茩asa yana zuwa ya cilla mata ya samu ya 蓷an rufe cikinta kafin ya sanya tattausan hannunsa ya fara ta蓳a kumatunta firgita tayi ta bu蓷e baki zata saki ihu yay saurin rufe mata baki, mi茩ewa yay ya nufi 茩ofa yana fa蓷in "get down before I coming back". Baki ta turo tana mur gu蓷a maki yana shafa sumar kansa yace "It's your time Mmyna" ruwa ta 蓷ebo zata watsa masa yay saurin fita yana rufo Kofar, Sharp虏 ya nufi part 蓷in Fannah har lokacin su Granny basu dawo ba walking slowly ya shiga bathroom 蓷inta cikin nutsuwa ya saukarwa kansa shower yana fesar da numfashi kallonsa yakai zuwa ga Sheikh 蓷insa yaga har lokacin halbawa take tana dripping, bayan yay wanka ya 蓷ura da wankan tsarki, bathrobe ya saka kansa na 蓷igar ruwa ya fito, wasu sabbin kayan bacci ya 蓷aukar mata kana ya fice daga cikin part cike da nutsuwa. Lokacin daya nufi part 蓷insa yaji 茩arar mota da sauri ya 茩arasa shigewa yana zuwa ya sameta zaune a saman bed kanta a 茩asa Kallonta ya shigayi yana jin wani iri a ransa. *_DAN ALLAH DAN ANNABI KADA KI KARANTA HA茦茦IN DABA NAKI BA PLEASE, LITTAFIN SIRRIN MU NA KU茒I IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616_* Saurin janye idanunsa yay daga gareta tare da ajjiye mata kayan a kefenta yace "Wear it now" turo baki tayi tana kwa蓳e fuska zatai kuka wanda yasa ya kalleta ba shiri yace "What again?" Tana mirginawa saman bed zata kwanta yay saurin 茩arasawa wajan ya ri茩eta yace "Keee!" Idanunta a lumshe tace "bacci na keji" ware idanunsa yay waje kamar mara guzari yace "Baki da kai ashe?" Tace "Uhm whatever nidai bacci na keji kuma yunwa na keji" jin footsteps yasashi jawota kusa dashi idanunsa a rufe ya ware towel 蓷in jikinta ya fara 茩o茩arin sanya mata farar night gown. Idanunta ta bu蓷e sosai a saman la蓳蓳ansa wakanda sukai jajirr hannunta na rawa ta 蓷ura saman bakinsa wani iri yaji wanda yasa yay saurin rufe idanunsa gaba 蓷aya ta saukar masa da kasala a jiki baya yay itama kamar an janyo ta tayo kansa gaba 蓷aya suka zube a saman Parlo, 茩o茩arin tashi yake amma gaba 蓷aya ta saukar masa da kasala a jikinsa, Fannah kowa wani sabon so da 茩aunar Sheikh ne ya 茩ara ratsa mata zcy lokaci guda taji shau茩insa na fisgarta, jan numfashi yay cikin damuwa yace "Please Zahraaah tashi" girgiza masa kai tayi tace "Please ka barni nai bacci a jikinka daman nayi missed jikin Mamana" kai ya 蓷aga yace "Ok 蓷a gani to sai mu hau bed ko?" Marai-raice fuska tayi tace "wayo dai" Ya iyali wannan ba zata gane ba. Granny ta zube saman kujera tace "Kai yau naga abin almara a gidan bikin nan" Murmushi Buhaiyya tayi tace "Ya gidan shiru ina Anut Fatima?" Kwa蓳e fuska tayi tace "A'a babu ruwanki Hayayya, kin san me ciki da son bacci balle yanzu dare yayi" Buhaiyya tace "Mene kuma Hayayya Granny?" Turo 蓷auri Granny tai gaba tace "Waya sani kuma? Haka naji ganlalliyar uwarki na fa蓷a Yooo meye laifina kuma a nan?" Fareeq yay hamma kafin ya mi茩e yace "Gud night Sis and Granny" da sauri Granny tace "A'a ina zaka kuma kamar ya茩i fisabilillahi? Maza ungu kaiwa Imamu kilishin nan, Bazan iya cinye abu ban sammasa ba" kar蓳a Fareeq yay yace "Allah yasa bai bacci ba" tace "A'a gsky bai zama sallamme ba tukunna, nasan yana duba 茩awa'idi" bai 茩ara mgn ba ya nufi part 蓷in Sheikh. Kuka ta sanya masa tace "Pls bakai ka fara ba mene laifina yanzu danna bu茩ata" dafe kansa dake sara masa yay yana fesar da numfashi cikin sauri kasa ce mata komai ba sbd bai san kuma mene zaice mata ba, kukanta har ransa ya keji mai yasa ba zata fahimci abinda suka aikata haramun bane, bayanta ya bubbuga murya a sha茩e yace "Ok" da sauri ta saki Murmushi tana 蓷ura fuskarta a tashi tace "Love You so much" "Uhm" kawai yace yana rufe idanunsa turo baki tayi tace "To kace kana so na" ware idanunsa yay waje yana juyasu ya fahimci yanzu kawai rigimar take ji dashi a hankali yace "To nace" girgiza kai tayi tace "Ni dai ba haka ba" cikin tsawa da damuwa yace "Wai what's this Zahraaah?" Tsoran daya bata yasa tai saurin 茩an茩amesa tana sakin kuka Rungome ta yay sbd tausayin data bashi Calmly yay kafin yace "Ok _I love you Fatima Zahraaah_ yi abinda kikeso" ajjiyar zcy ta sauke dan ba zata iya fushi da Sheikh ba a hankali ta 蓷ura bakinta saman nasa ajjiyar zcy suka sauke da sauri kuma ya runtsa idanunsa yana jin yadda take 茩o茩arin kama lips 蓷insa ko kiss 蓷in da take 茩ulafucin yi bata iya ba, bakinsu ya ha蓷u cikin na juna sosai tana 茩o茩arin fara kissing 蓷insa suka ji 茩arar abu a saman su. BONOS PAGE YOU CAN SHARE IT IF YOU LIKE. YADDA NA TSARA LABARI NA A HAKA ZAN TAFI, DUKKAN ABINDA YA SAMU SHEIKH DA FANNAH 茦ADDARA CE WACCE TA RIGA FATA. *TALLA! TALLAH!! TALLAH!!!* HALACCIN MAZA BIYU! *Duk da ta kasance goyon kaka hakan bai gurb'ata tarbiyyar ta ba, sai dai ta wayi gari da rashin makusantan da sune adon duniyarta, a lokacin da ta samu shiga aljannar duniya sakamakon had'uwa da shi, a yayin ne wata guguwar k'addara ta kawo sauyi* Shin wane sauyi ne...? *Sihirin bai sauka kansa ba sai kan uwar da ta kawo shi duniya, wanda ya sababba tarwatsewar rayuwarsa a kan furucinta na cewar...* Wane furuci ne...? *Ta zab'i rabuwa da d'an da ta haifa ta shiga duniya, dalilin fuskar jaririn tana fama mata wani tabo da ya mamaye zuciyar da ke k'irjinta...* Wane tabo ne...? *A lokacin da ta yanke k'auna ga rayuwa, sai tayi gamo da Halacci na biyu...* Shin wane halacci ne? Kuma wanne ne halaccin farko? Na san kuma kuna yi wa kanku wad'annan tambayoyin, kuma za ku samu amsarsu kad'ai ne cikin gawurtaccen labarinnan mai suna *HALACCIN MAZA BIYU* wanda marubuciya *REAL LADINGO* ta rubuta. Babbar tambayar ma shin ya HALLACIN MAZA biyu yake ga mace? marubuciyar ce kad'ai ke da wannan amsar, kuma za ku same ta ta hanyar sayan labarin a kan 300 kacal馃憣Kar ku sake a yi babu ku domin wannan tafiyar ta daban ce馃グ Za ku iya tuntub'arta a kan wannan number +22796515805 domin sayan labarin. 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: 5锔忊儯9锔忊儯-6锔忊儯0锔忊儯 Gajiyayyun idanunsa wanda sukai jaa sbd yanayin damuwa da kuma a zabar da ya keji ya shiga bu蓷e idanunsa yaga abinda yay wannan 茩arar, 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da idanunsa ya sauka akan kwalbar parfume 蓷in data fa蓷o daga saman dressing mirror, idanunsa ya mayar kan Fannah yaga duk abinda take ta kasa kissing bakinsa a hankali ya sanya tattausan hannunsa ya shafa sumar kanta kana gently ya zare la蓳蓳ansa wanda suka ji茩e da yawon bakinta, sai a lokacin ya fahimci bacci ya fara 蓷aukan ta a hankali ya mi茩e tsaye da ita yana tunanin yadda zai kai ta bedroom 蓷inta ba tare da wani a gansa ba, walking slowly ya nufi royal bed 蓷insa da ita yana zuwa ya shimfi蓷eta ya juya kenan zai shiga bathroom yaji ta tare ri茩e tafin hannunsa gam, lumshasshun idanunsa ya saukar a saman fuskarta yana nazarin abinda zai akan wannan lukutin abin daya tunkaro rayuwarsa, Yana son Fannah so bana wasa son da bakinsa yay ka蓷an ya fa蓷esa, a hankali ya zare hanunsa daga cikin nata, cikin nutsuwa da kuma kamala ya fara tafiya yana gaf da shiga bathroom yaji ana buga 茩ofarsa,cak ya tsaya ya shiga juya fararen idanunsa. Daga can waje kuma Fareeq ne tsaye yana Shirin buga 茩ofar yaji 茩arar abu tsayawa yay domin a tunaninsa wani ne a cikin bedroom 蓷in, jin shiru kuma yasa ya fara tunanin buga 茩ofar sai kuma ga Granny ta 茩arasu wajan tana fa蓷in "Muna fikin Allah! Ni zaka munafurta rimi虏 na yarda dakai kilishin nan badan bana so ba bayar ka bawa Imamu shine ka tsaya zaka cinye? A'a wlh sam wannan ba rayuwa bace idan yau kaci Mama gobe kaci jibi kuma idan baka ci ba ai sai ka farar tunanin yagar fatar mutum, bawai cin mutuncin ba amma dai wannan kalan maita ce, bar iyayanka da gantali amma babu maye" Kallonta Fareeq yay kana ya ha蓷e rai yace "Ai sharri kuma Granny? Kinga kilishin amma tunda kince haka wlh sai na cinye kinga jibin sai na fara yagar fatar jikinki" zare ido tayi sai kuma ta zare bakin zani ta shiga matsar 茩walla tace "Muhammadur Rasulullah! (S.A.W) Yanzu daga fa蓷in gsky sai zagi? Wlh Ni bada wata manufa na fa蓷a ba kawai idanunka na gani kamar na mayo" dry Fareeq yay yace "Keta shafa kinga kam dana fara maitar sai dai wata bake ba" kuka ta 茩ara fashewa dashi tace "Yanzu mai sunan indiyawa koza kaci naman mutum ai banda na tsofaffi" yana tafiya yana fa蓷in "baki da labarin irin naku yafi da蓷i musamman kai masa gashi mai kyau" majina ta face tace "To wlh sai dai kaci gantalalliya uwarka Amma kurwata kurr" tana fa蓷in haka ta nufi bedroom 蓷inta daman Buhaiyya tuni ta shige part 蓷inta sbd baccin data keji, Granny na zuwa bedroom 蓷in ta 蓷auko wata tsohuwar akwati ba jimawa ta za茩olo wata farar leda tace "Aini na manta da wannan mganin barba蓷a kare mangul wlh yau zanga 茩arshen maita daman ai babu gama sanin halinka ba". Ta蓳e baki Sheikh yay bayan ya gama jin surutun Granny da Fareeq yay kamar ya fita sai kuma ya fasa, yana ta tsaye domin tsaiwar da蓷i take masa abinka da ba'a saba ba, cikin lafiya da kuzari ya 茩ara matsawa jikin 茩ofar a hankali ya 蓷ura hannunsa a saman handle 蓷in kana ya murza ka 蓷an 茩ofar ta bu蓷e, fararen idanunsa ya shiga juyawa ganin babu kowa a parlo yasa ya juya ya koma nasa bedroom tana kwance sai sakin ajjiyar zuciya take ta 茩wa茩ome pillow sosai ya shiga 茩are mata kallo sbd wani kyau data 茩ara a cikin idanunsa, ganin babu wani time yasa yaja 茩afafuwansa zuwa jikin gadon cak ya 蓷auke ta yaji kamar wata baby babu nauyi, walking slowly gudan kada ta tashi ta茩i yarda tabar 蓷akin. Bai tsaya ko ina ba sai cikin bedroom 蓷in ta, wani dad蓷an 茩amshi ne ya dakesa wanda ya saukar masa da kasala yana jin yanayinsa na sauyawa da 蓷an sauri ya kwantar da ita, ya juya zai fita yaji ta saka masa kuka a zcyarsa yake fa蓷in _Ya ilahi yau Sheikh ka ha蓷u da aiki_ sai kuma 蓷an zaro ido waje a bai yana cikin tattausan Muryarsa irinta Malamai yace _"It's my responsibility"_ a hankali ya zauna gefen gadon da sauru kuma ya janye idanunsa sbd ganin saman 茩irjinta a bai yane, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke kana ya fara Musa bakinsa a hankali ya shiga karanta mata addu'a har ya gama ya shafa mata a fuska da jikinta sassanyar Ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da 蓷umin hannunsa ya sauka a fuskar ta, duvet yaja ya rufe mata jiki kana yabar 蓷akin da sauri, kai tsaye kitchen ya nufa sbd cikinsa da yaji ba komai mug ya 蓷auka ya tea mai kauri kurba 蓷aya yay ya ajjiye sbd 蓷acin da yaji, jingina yay da jikin sink zcyarsa fal tunani ya dace ace ya samu sau茩i da kuma ra蓷a蓷in daya keji amma zucyarsa kamar an 蓷auki 茩aton dutse an 蓷ura masa haka yake jinta, hannunsa ya zuba cikin aljihu ya nufi bedroom 蓷insa kulle 茩ofa yay kana ya zame kayan jikinsa ya rage daga shi zai troser sam bai son kaya a rayuwarsa, gudun a.c ya 茩ara abun mamaki daya rufe idanunsa surar jikinta ke masa gizo damuwa ta fara yiwa Sheikh yawa domin yau 蓷aya kawai 茩wa茩walwarsa na neman zautar dashi. Sharp-Sharp ya 蓷aura alwala ya fara lafila yana ro茩an Ubangiji ya fiya da kuma neman za蓳i mafi alkairi. Zaune yake da wata farar Jallabiya mai kyau da santsi ha蓷i da taushi ya 蓷ura harami a kansa idanunsa cikin farin glass ya 茩ara kyau da girma haiba da kwarjininsa sun 茩ara bai yana kansu ga wata ilhama data 茩ara fidda asalin nutsuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe, Murmushi mai sauti ya saki kana ya juya ya kalli Fararan yaran da suke nesa dashi ka蓷an, idanunsa ya sauka akan ta farkon kana ganin su kasan cewa twins ne. Littatin hannunsa ya ajjiye gefe kana ya mi茩e cikin kamala ya nufi inda suke zaune suna wasa da teedy, ta farko ta kallesa cikin murna ta Washe bakinta tace "Abbi!" Sunkuyawa yay tare dasa hannunsa gaba 蓷aya biyun ya 蓷auke ta yana fa蓷in _"Mamana"_ gemunsa taja tace _"Abbi Ana uhubbka"_ sumbatar ta yay a saman goshinta yace _"Your Abba is always loving you Twin na_ " turo baki tayi tace "Abbi Ummi bata son mu" juya idanunsa yay yace _"Who tell you that?"_ fuska ta marai-raice tace "To bata goyamu ai" Murmushi mai 蓷an sauti yay yace "Mamana baki girma goyo ba?" Cike da yarinta ta 蓷aga masa Kai, bai tsaya jiran komai ba yace "Yau Abbi ya fanshi Ummi ki daina mita kinji Mamana" tana daga bayansa ta rungomesa tace "Jazakallah bilkhair Abbi" yana kallon 蓷aya yarinyar yace "Barakallahu fikiii" mi茩awa yarinyar yay wacce take ta kallonsa ta mi茩e tana shirin zuwa wajansa taji an ri茩e ta, kallon matar data ri茩eta tayi ba tare da yay mgn tai masa kallon saura kwata tace "Wai sai yaushe zaka fahimta? Bana ce ban 茩aunarka bana son 茩ara ganin wannan mummunar fuskar taka ba, wlh wlh duk sanda ka sake bari naga fuskar ka sai na kashe kai na" tsaiwa ya gyara yana 茩ara kwantar da yarinyar da take bayansa gudun kada ta fa蓷o tunda ba goyan ya iya ba, cikin 茩asa da Murya yace "茦arya kike _Zahraaah_ babu abinda kikeso duniya sama dani" cike da masifa tace "Sbd kaga Ubana ko? Wlh idan kaci gaba da tsaiwa a nan zai na tafka maka rashin mutunci zaka gane shayi ba ruwa bane, ka 蓷auki gantalallun shegun yaranka ka 蓳ace min da gani" idanunsa ne yay jajir sbd 蓳acin rai wai Zahraaah ke zagar masa yara har tana dan gan tasu da kalmar shegu? Kuka yarinyar bayansa ta fara, 蓷ayar ma ta saka kuka tana mi茩awa Mahaifin nata hannu ya 蓷auke ta, wajanta ya nufa zai 蓷auke ta Da Dukkan 茩arfinta tasa hannu ta hanka蓷a sa baya banda yay jarumta ya ri茩e kujera ta tuni ya fa蓷i a wajan, tsoro yasa yarinyar bayansa shi蓷ewa daman ga Athmar dake damunta tuni da sume a bayansa jikinta ya saki, cikin 蓳acin rai ya kalleta yace "Zahraaah baki da hankali kisa zaki? 瞥ar da kika haifa zaki kashe?" Cikin tsawa tace "Kai ne babban mahaukaci sakarai kuma shasha" jikin sane ya fara rawa ya 蓷aga hannu ya zabga mata mari tace "Kan Uba Imam ni ka mara" kai tsaye yace "Yes! Ko zaki ram...," Kaifin ya gama fa蓷in abinda yay niyya ta 蓷aga hannu ta zabga masa mari..... A gigice Sheikh ya farka daga baccin daya 蓷auke sa jikinsa duk ya ji茩e da gumi hannunsa ya mi茩a ya shafi fuskarsa wajan data maresa, Innalillahi kawai yake fa蓷a wanne Irin mafarki ne wannan Meke shirin faruwa tsakaninsa da Zahraaah, wannan yaran guda biyu yaran wanene? Kan sane ya shiga juyawa wani zazza蓳i ya kawo masa ziyara jin kansa yake kamar zai fashe wannan mafarkin ba 茩aramin tayar masa da hankali yay ba, idan akwai abinda zai tayar da hankali bai wuce rabuwa da Fannah, fesar da numfashi yay yana mai sauke ajjiyar zcy bala'i goma da ashirin ga ciwon da zcyarsa da take masa ga mafarkin da yay uwa uba wani fitanan abu daya fara kawo masa zira a karo na biyu yana mai 茩ara son jin 蓷umin mace a kusa dashi, jin kiran Sallah yasa ya fahimci Subhi tayi har lokacin ya fara jaa, mi茩ewa yay cikin nutsuwa yana mai 茩arfafa jikinsa sam baya son damuwar zcyarsa tayi ta siri a jikinsa, bathroom ya shiga ya sakarwa kansa shower ruwa ya fara saukar masa sosai yake jin da蓷in ruwan yana ratsa shi, yana gamawa yay brush tare da 蓷aura alwala, wani ma dai-dai cin towel ya 蓷aura, bai tsaya busar da kansa ba ya shiga goge ruwan jikinsa wata Maroon 蓷in jallabiya ya 蓷auka sai farin hirami ya 蓷aura saman kansa, yana gamawa ya bu蓷e 茩ofa ya fita zuwa parlo zaune ya samu Fareeq da mmkin ganin yayan nasa da 茩afarsa tsaye kuma a gabansa ya kusa sumar dashi sai kawai ya saki baki yana kallonsa, Sheikh kallo 蓷aya yaywa Fareeq ya 蓷auke kansa, ganin kallon kuma yay yawa yasa ya 蓷an fara tafiya raguwar ruwan kansa ya sauka wuyansa, Cikin raguwar sautin lafiyayyiyar muryarsa yace _"Uhm stop looking"_ Murmushi fal fuskar Fareeq yace "Yahhya! When? How gsky I'm so much happy" Sheikh bai kalli Fareeq sbd rawar da naman jikinsa yake masa, waje yay bakinsa 蓷auke da addu'a yana dafe 茩irjinsa da kansa, a compound sukaci karo da Barrister yay parking da motarsa da alama ba'a gidan ya kwana ba, 茩irjin Barrister ne ya buga da 茩arfi kasa koda mutsi yay yabi Sheikh da kallo wanda yake tafiya kamar wani ZAKI a wannan karan sai yaga gaba 蓷aya Sheikh ya riki 蓷e masa, da sauri ya janye idanunsa tashin hankali tsantsa ya bai yana saman fuskar Barrister, Sheikh kam sarai yaga Barrister amma ganin time na tafiya yasa kai tsaye ya nufi Mosque, Jama'a sai taya Sheikh murnar samun 茩afarsa suke suna 茩ara yi masa addu'ar samun lfy, Bayan yay Azakar yay Mutane karatu, Zama yay yana nazarin rayuwarsa da kuma yadda zai 蓳ullowa al'amarin. Sai wajan 8 yabar cikin Mosque 蓷in a compound ya samu motar Arjun 蓷auke kai yay yaci gaba da tafiya get keeper yace "茦aramin Alhaji Allah ya 茩ara maka lfy, ya kare gabanka da bayanka sharrin mutum da aljan ya kare, SHEIKH Allah ya 茩ara ilimi da wata" kan Sheikh a 茩asa yana tafe yana bada fa蓷i cikin da jarumta, ta gefen ta ido Sheikh ya kalli mai gadin jinjina kai kawai yay harya shige cikin gidan, A babban parlo Ya samu Arjun da Granny sai Fareeq Arjun na ganin Sheikh da wani farin ciki mara misaltuwa idanunsa har 茩walla ce ta taro yana zuwa ya rungome Sheikh yana fa蓷in _"Allahamdulillah! Allahamdulillah! Allahamdulillah!_ Allah abin gdy yau buddy kai ne da 茩afafuwanka kake tafiya? Kaine ka samu lafiyarka?" Sai kuma ya sanya kuka idanunsa a lumshe ya 蓷an rungome Arjun kana kuma ya zare jikinsa tare da bu蓷e idanunsa yana son yaga ta inda zata 蓳ullo yaga yanayin jikinta amma ko mai kama da ita bai gani ba, cikin nutsuwa ya shige part 蓷insa sbd zazzafan zazza蓳i daya kawo masa ziyara a lokacin, yana shigewa Granny ta fashe da kuka tace "Idan dai duniya da gsky ai Imamu ba zai 茩i kulani ba, to! Wa yake da shi sama dani amma ko inuwata bai kalla ba fisabilillahi! To wani laifi nayi masa ne?" Girgiza kai Arjun yay domin shima ya girgiza da ganin sauyin na Sheikh yace "A'a Granny rashin sabo ne shiyasa". Mami ta sauke ajjiyar zuciya tace "Wlh sai yanzu na samu nutsuwa da muka 茩arasu lfy, lokaci yana neman 茩uremin" Kubra tace "Yanzu tataya zaki fara samun Sheikh harki biya bu茩atar ki?" Wani kallon da sauran ki Mami taiwa Kubra tace "Hala kin manta Saudat ko? Zan fara aikina akan Yarinyar idan na gama sannan zan nufi wajan Sheikh, maganin da nai amfani dashi kwanaki yanzu ma shi zanyi amfani dashi,nasan dole ya biye min Musamman idan yaga asalin jikina And abinda ba 茩afa ne dashi babu da zatar yay arba da jikina komai ya 茩are" A bakin gate Mami ta sauka sukai sallama da Kubra kana ta shige cikin gidan ranta fal farin ciki. *A 2week lrt* Abubuwa sun faru da yawa hankalin Barrister ya tashi hakan yasa ya kasa neman Fannah domin baya cikin hayyacinsa, Mami kam ko Fannah bata gani sbd yanzu bata fiya fitowa ba, Sheikh kullum da zazza蓳i yake kwana yake tashi ya rame sosai ya 茩ara fari, Arjun yin duniya yay da Sheikh ya fa蓷a masa damuwarsa ya茩i, dan haka ya hqr ya zuba masa ido, tsahun sati biyun Sheikh da Fannah basu 茩ara ha蓷uwa da juna ba kowa yana can yana fama da ciwon da zcyarsa take masa. Yau sun kai Azumi na goma a cikin watan Ramadan a kuma cikin satin nan Sheikh zai tafi Makkah kamar yadda ya saba, yana gama fidda zakkah. Tunda aka sha ruwa ya dawo daga sallar Ashan har wajan 10 na dare bai 茩ara fitowa ba, yau ko coffee da yake sha bai sha ba, Granny ce ta bu蓷e 茩ofar tana fa蓷in "Wlh da dai-dai ka mutu gwamma ni na mutu wlh yau ko ka fa蓷an damuwarka kona bar maka gidan, daman....," Maganarta ce ta tsaya sbd ganin Sheikh yashe a 茩asa jini na fita da hanci da bakinsa.... SIRRIN MU na ku蓷i ne dan Allah ki biya kan ki karanta dan Allah it's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 Nimcyluv鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Jini ne wanda yake nuni da zcyar Mutum gaf take da bugawa sbd yadda numfashin Sheikh ya tsaya cak, hannunsa dafe da 茩irjinsa da dauri Granny ta 茩arasu tana fasa kuka tare da fa蓷in "Na shiga uku mene ya samu 蓷an maran Allah ni Fa蓷imatu, wacce kalar gantalewa ce wlh wannan sa hannu ne niyya akai a jefemin shi Allah bai nufa ba" ta 茩are maganar cikin kuka tare da dur茩osawa wajansa, rasa abinyi tayi sai kawai ta juya ta nufi waje da gudu a Parlo ta samu Fareeq ta bashi wayarsa tace "Maza kira min Shansu" kar蓳a yay ringing 蓷in farko Uncle Sham yay answering tun kafin yay mgn Granny tace "To gashi nan dai Za'a kashe mana Imamu sai ambaliyyar jini da yake ta baki da hanci, maza kazo domin bashi da kowa sai mu 蓷in wlh jefansa akai banda haka mutum lafiyayye kamar Imamu mene nasa nayin aman jini fisabilillahi?" Sosai tashin hankali ya bai yana a saman fuskar Uncle Sham yana 蓷aukan key car 蓷insa tare da kallon Anut Amina yace _"On my way Granny"_ Yana fa蓷in hakan ya kalli matar tasa yace "Koda ban dawo ba sai zuwa safe kada ki damu ki tayasa da addu'a" Jinjina kai tayi tare da 蓷aukan Huda zata rakasa waje yace _"Not stay there"_ da addu'a ta rakasa tare da yiwa Sheikh addu'a samun lafiya. Uncle Sham da Arjun tare da matarsa wacce cikinta ya fara fitowa kusan tare suka iso gidan, suna shiga Granny ta mi茩e tana share zufar data yanko mata fuskarta tai face虏 da hawaye. Sheikh duk abinda Granny take yana jinta tsananin azabar daya keji ni yasa ya kasa koda mutsi, ya fison ya rufe idanunsa samu samun nutsuwa da yake a hakan rabon da yaga fuskarta ya manta rufe idanunsa shike bashi damar ganinta ta cikin 茩wayar idanunsa, zcyarsa ta gama azabtuwa da rashinta wani gefe na zcyarsa sosai yaji da蓷in hakan wani 蓳angaren kuma babu abinda yake so da kuma 茩wa蓷ayin gani face _Zahraaah_ da 茩yar ya samu damar jan wani wahalallan numfashi wanda ya 茩ara haddasa fitar jikin hancinsa, slowly ya fara 蓷aga zara-zaran lashes 蓷in idanunsa kafin jajayen 茩wayar idanunsa ta bai yana,Makeken zanan Airah ya tsorawa idanunsa so yake ya furta _So this is your love And care 蓷in? Why are you doing this to me Fairy na? Kece silar komai you're the reason behind_ ki koyan yadda zan soki na kasance dake naji 蓷umin jikinki, _What i have done to you?_ Da kika za蓳i barin Sheikh 蓷inki ki tafi wata duniya tada ban? Why!! Why!!? _My Aljana I missed you a lot missed_ ban huta da rashin ki ba sai gashi wata ta 茩ara shigowa rayuwar Sheikh 蓷inki, me yasa kuke min haka ne? _I'm scared Dan Allah My Fairy come back to me!_ ko zan samu sau茩i da sukunin 茩untarar da zyta take ciki, Yeah! Kin gayan ni namiji ne mai ishasshiyar lafiya amma lafiyata wake ka蓷ai take aiki meyasa kika bari tayi aiki a kanta? _What should I do Airah you leave me_ bani da kowa wacce nake tunanin komai daga gare ta is not my Halal ta haramta a gareni zcyta zafi, Zan bar 茩asar gaba 蓷aya ko zan samu sau茩i _i love her to the rest of my life without her Means my life is ended I love Zahraaah!!!"_ Uncle Sham dake tsaye a kansa ya har蓷e hannayensa a saman 茩irjinsa yace _"Who is that Zahraaah?"_ ha蓷e fuska Sheikh tare fisgar numfashinsa yay baya ya 蓷an kwanta Arjun ne yay saurin cewa "Uncle wata ce i think kamar sa蓳ani suka samu?" Kallon idanun Arjun Uncle Sham yay kafin yace "Sa蓳ani? So he still loves her?" Kai Arjun ya 蓷aga Uncle Sham yace "Sure!" "Yeah?" Barrister dake tsaye idanunsa akan Sheikh yace "Akan Soyayya zaka kashe kanka kaimin asara Son? Kasan tashin hankalin daka sani? Dame zanji ga matata Fatima ba lfy ga 蓷an da nafi so fiye da komai ba lfy" sai lokacin Sheikh ya 蓷aga jajayen idanunsa ya kalli mahaifin nasa a taushashe Sheikh cikin zallar damuwar daya kasa danneta a ranta yace _"Zahraaah!!? MY ZAHRAAAH!"_ sai yanzu ya fahimci dalilin cewan nasa wato rayuwarsa ba lfy shine yasa shima ba lfy? Ganin Sheikh na neman kauce layi yace "Buddy Your Zahraaah is fine kuma zata dawo gareka i promise to you" yan fa蓷in haka ya fice daga bedroom wayar Uncle Sham ta 蓷auki vibration a hankali ya 蓷auka yace "Ok Dr ina zuwa" yana fa蓷in haka ya fice daga cikin 蓷akin, Barrister kasa 蓷auke idanunsa yay daga kan Sheikh mmkin samun lafiyarsa wajan sati biyu kenan ya茩i sakinsa, meke shirin faruwa ne? Hakan na nufin aikin shekara da shekaru ya ruguje?? Ina bazai yiwu ba, ya fa蓷a afili duk abinda yake Sheikh na jinsa ko kallansa bai ba yana jira yaga ta inda Arjun zai kawo masa Zahraaah. Arjun na fita kai tsaye ya tsaya a Parlo idanunsa akan Aliyah yace "muje ki gaida Anut Fatima" mi茩ewa tayi tana sakar masa lallausan murmushi ta蓳e baki Mami tayi ta 蓷auki niyyar daga yau zuwa gobe zata gabatar da aikinta, Fareeq da Bahaiyya kam suna zaune amma kallo guda za kaiwa Fareeq kasan cewa yana cikin damuwa da ciwon 蓷an uwan nasa, Granny banda fatar majina babu abinda take. Aliyah na gaba yana binta a baya har suka isa 茩yak茩yawan part 蓷in Fannah, cikin nutsuwa Aliyah ta tura 茩ofar taji shiru hakan yasa ta nufi 茩ofar da take tunanin itace ta bedroom tana shiga ta sameta kwance akan bed daga ita sai riga wata half body mara nauyi, fatar jikinta ta 茩ara wani fari har yellow take fiddawa, cinyoyinta sunyi manya sai Shinny suke jikinta ya murje, amma kallo 蓷aya za kaiwa innocent face 蓷inta kasan tana cikin halin ciwo wanda a zahiri zaka 蓷auka zafin ciwon ya sata rama sbd ramewar da tayi ga idanunta da suka fa蓷a, amma a ranta ba haka abin yake ba rashin ganin Malaminta shine silar damuwarta, saurin rufe idanunta tayi a tunaninta Barrister Muryar mace kuma da taji yasa ta fahimci Wacece, juyawa tayi tana 茩a茩alo murmushi wanda iya kacinsa la蓳蓳anta, murmushi itama Aliyah tayi tare da 茩arasawa inda fannah take kwance, hannunta ta ri茩e tace "Ashe ba kiji da蓷i ba? Ya jikin Allah yasa kaffara ne" 蓷aga mata kai kawai Fannah tayi ta kasa amsawa, mi茩ewa ta nufi fridge ta 蓷auko mata ruwa mai sanyi girgiza kai tayi tace "Akwai juice na lemon shi zaki ban" mayarwa tayi ta 蓷auko mata yay sanyi sosai, sai data shanye tass kana ta ajjiye robar sannu a hankali ta fara sauke tagwayen ajjiyar zuciya, gyaran murya Arjun wanda yasa Aliyah 蓷au kan hijab ta sanyawa Fannh kana ya shigo yana daga tsaye yace "Fatima baki san meke damun zcyarki ba? Wannan lokacin bana ke蓳ewa bane dake da Buddy junanku kuke bu茩ata, babu wanda Sheikh yake son gani sai ke,gaba 蓷aya hqr za kuyi ku amshi 茩addarar data zo maku, na sani kin sani Sheikh ya sani wannan Soyayyar is forbidden love, Haramtacciyar soyayya (Babyluv) ce, mene yasa gaba 蓷aya kuke son sanya kanku a DAMUWA (Autar manya) wlh tallahi duk damuwar da zaku shiga bai kai na ABU MALEEK (Nimcyluv) ba shi da yabar danginsa da sarautarsa, da al'ummar da suke so ya mullesu ya bar matayensa har guda biyu yay badda kama ya zama mahaukaci 茩arfi da yaji sbd kawai yaje wata 茩asar nemawa OBA OF LEGOS Maganin cutarsa, ashe silar wata yarinya ya kaisa 茩asar.." shiru yay yace "bawai ina 茩aunar abinda kuke da Sheikh bane a'a ina son ke taimaki Sheikh ki bada kulawa wlh Sheikh ya rasaki to tabbas za'a iya rasashi gaba 蓷aya a duniyar" wasu zafaffan hawaye ne ya fara sintiri a fuskarta Aliyah ta ri茩e hannunta tace "Look! Sis BIN ABINDA ZUCIYA KESO (m.shakur) shi ne dai-dai ki tashi tsaye ki san mene kike bawa Sheikh farin ciki bawai yana nufin bashi mutuncin ki ba wanda muma Bama fatan haka" kuka Fannah ta sanya ta ri茩e Aliyah tace "What should I do? Zcyta zafi ta kemin?" Rungometa sosai Aliyah tayi Arjun na juya yace "Ku fito ta dubasa yanzu" yana fa蓷in hakan ya fice daga cikin bedroom 蓷in, babban hijab Aliyah ta 蓷auko mata bayan ta saka ta kama hannunta sukai waje. Granny na ganin su ta mi茩e tsaye tace "Ya! Ya! Haka Ilina? Yarinya na fama da laulayi zaki fito da ita?" Ware ido Aliyah tayi tace "Granny ciki gareta ne?" Washe bakinta tayi tace "Ai ko yarana ina naki cikin sai dana fa蓷a kukaje asibiti kuma akace ciki ne? To billahil lazi yanzu ma Fa蓷imatu ciki gareta kalli idanunta" Fannah ji tayi gabanta ya fa蓷i da sauri ta sunkuyar dakai sbd yasan ba wani ciki daga abu 蓷aya sai kuma ciki ya shiga? Jinjina kai kawai Aliyah tayi tace "Allah ya inganta" daga haka suka nufi part 蓷in Sheikh. Mami jine an ambaci ciki sai hankalinta ya tashi tama rasa mene zatai. Lumshe idanunsa Sheikh yay yana kallon Dr shima Dr bai ce komai sbd kallon da Sheikh ke aika masa wanda yake nuni da warning, bayan ya gama Uncle Sham yace "Dr Meke damunsa?" Murmushi Dr yay yace "kawai zafin zazza蓳in masassara ne, in sha Allah zaiji sau茩i" "Uhm what about the blood dke fita hanci da baki?" Shiru Dr yay yace "Shima zai daina" daga haka ya sanya Sheikh drip duk da yace bai so amma dole Uncle Sham yace a sanya masa, daga Uncle da Barrister suka fita daga 蓷akin, Barrister kallon Fannah yay yace "Kinga na manta Dr ya duba ki?" Kallonta Dr yay yace "Wannan ai ci..?" Da sauri Aliyah tace "Cikin zazza蓳i take amma taji sau茩i ni nace tazo ta rakani na duba Sheikh ko taji da蓷in jikinta" Wani 茩awataccen Murmushi Barrister yay Uncle Sham kallo 蓷aya yaywa Fannah yay gaba abinsa. Yana kwance daga shi sai 3gauther idanunsa a lumshe ga 茩wantaccen gashin 茩irjinsa da yake 蓷igar ruwa sbd ruwan daya watsa, A parlo Arjun da Aliyah suka tsaya bayan fannah ta shige cikin bedroom 蓷in Aliyah tace "My man who kamar ciki gareta" ware idanunsa yay yace "Mace da Mijinta dan ta samu ciki abin damuwa ne?" Tun kafin ta iso yaji bugun zcyarsa ya sauya hakan kuma ya tabbatar masa cewa ita ce, bai Yadda ya bu蓷e ido ba, a hankali jiki ba 茩wari ta zauna kefen gadon Idanunta na zubar da hawaye cikin 茩asa da murya tace "How are feeling now?" Manyan gajiyayyun idanunsa ya bu蓷e kallo guda yay mata ya 蓷auke idanunsa ba tare da yay mata mgn ba, jin yay shiru yasa ta fara shasshe茩ar kuka da sauri ya bu蓷e idanunsa da ya gama yin jaaa jikin zafin nama ya zare drip 蓷in hannunsa jini ya fara zuba, ganin yana shirin tashi tai saurin kifa kanta a cinyoyinsa tare da fashewa da kuka, kansa ya dafe wanda yake jin kamar zai rabe gida biyu, cikin zafin nama kuma ya jawota jikinsa tare da matse ta sosai faffa蓷an 茩irjinsa suka shiga sauke ajjiyar zuciya la蓳蓳anta ya mannu a tsakiyar 茩irjinsa a hankali kuma ya fara jan numfashi yana fesar da iska cikin 茩asa da Murya yace "Mene?" Girgiza kanta tayi hakan yasa ta 茩ara goga masa la蓳蓳anta har a tsaitin nipples 蓷insa wanda suke da tsini, gently ya 蓷ago kanta tare da tallafo ha蓳arta cikin hannayensa idanunsa ya shiga juyawa a nata kafin ya zare hannunsa 蓷aya ya shiga 蓷auke hawayen yace "This.." ya fa蓷a yana nuna mata hawayen daya lakato yace "Wannan shi ne Sheikh baya son gani? Kukanki azabace a gareni Zah..raaah.." ya fa蓷i sunan bata a rarrabe cikin sauke ajjiyar zuciya tace "Dan Allah karka rabu dani..," kasa mgnar tayi sbd idanunsa da sukai mata kaifi a ido ta zame fuskarta da sauri tana 蓳oyewa a 茩irjinsa, shiru yay yana jine yadda zuciyoyinsu ke bugawa a tare cikin rayuwar Murya Sheikh yace "Laaaa!" _廿賳賷 兀賮禺乇 亘賰賵賳賰 賲毓賷貙_ _賵廿賳賷 兀丿毓賵丕 兀賳 鬲賰賵賳賷 兀賲 兀賵賱丕丿鬲賷 賵氐丕丨亘丞 丨賷丕鬲賷 賮賷 丕賱噩賳丞._ (Ina Alfahari dake A rayuwata! Kuma ina fatan ki zamanto uwar 拼ar 拼ar na! kuma abokiyar rayuwata har a Aljannah!) Da sauri ta rungomesa tana sakin Murmushi mai sauti tace "Ina son ka Malamina" kasa mata magana yay sbd abinda ya tukare masa zcya,a hankali ya zareta daga jikinsa, turo baki tayi gaba fiddo idanunsa waje yay yana juya tace "Na da蓷e ban ganka ba nayi kewarka" ta 茩are maganar tana zagaye lips 蓷insa da hannunta, idanunsa a kanta yace "Same Nima haka" ya 茩are maganar yana mutsa bakinsa a hankali sautin "Astagafirullaha wa'atubu ilaik, Astagafirullaha! Astagafirullaha!! Subahanallahi! Walhamdilillah wa lailaha'illalahu Allaahu akbar. Astagafirullaha". Yake fita daga 茦asan ma茩oshinsa, tsayawa yay da tasbihin yana kallon Idanunta yace "jeki kwanta kada ki makara sahur" kwa蓳e fuska tayi tace "Ni ina son kwanciya a jininka bana iya bacci kwana biyu" ganin da gaske take yasa yace "Ok come closer" ta sauri ta shiga cikin jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya har ranta take jin da蓷in turarensa na Ohud Mood, cikin nutsuwa take shafa gashin 茩irjinsa, Sheikh kam ji yake kamar tana watsa masa wuta matseta yay sosai a 茩irjinsa bakinsa a saitin kunanta yaci gaba da fa蓷in "Astagafirullaha wa'atubu ilaik, Astagafirullaha! Astagafirullaha!! Subahanallahi! Walhamdilillah wa lailaha'illalahu Allaahu akbar. Astagafirullaha". luff tayi jikinsa tana 茩ara ma茩alesa sbd da蓷in zazza茩ar muryarsa dake dukan kunanta tana ratsa dukkan ga蓳o蓳in jikinta, a hankali Aka turo 茩ofar kusan mutuwar tsaye Arjun yay sbd ganin Fannah kwance male male a jikin Sheikh tana shafa gashin 茩irjinsa... An jima za kuji ni馃 SIRRIN MU 08119237616 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: 馃毝馃従鈥嶁檧锔� Okey bye &&&&&&&&&& 63-64 Da raguwar 茩arfin ta tayi saurin mi茩ewa daga jikin Sheikh tana sunkuyar da kanta 茩asa sai raba ido take, Allah ya gani taji kunya sosai, Sheikh juyawa yay tare da basu baya ita da Arjun 蓷in, ji tayi sam ba zata iya tsaiwa a wajan ba sbd Arjun dake wajan, a sanyaye kanta a 茩asa tai waje tana mai 蓳oye sassanyar Ajjiyar zuciya, da kallo Arjun ya bita tana fita ya kalli Sheikh yace "Meke nan haka Sheikh? What is this? Ina ilimin naka pls?" Banza Sheikh yay masa shi kansa yaji kunyar ganin Arjun kawai daurewa yay sbd jarumtar sa, cikin damuwa Arjun yace "Gsky banji da蓷i ba wannan kuma ba dai-dai bane, wani ya dace yay hakan kai masa fa蓷a hawai kai kayi da kanka ba, a karo na farko ka 蓳ata min rai kuma indai baka sauya ba wlh zamu samu matsala dakai" jin surutun yana hawa kansa yasa a hankali cikin izza nutsuwa kamala ya mi茩e tsaye walking slowly ya nufi 茩ofar bathroom, sai da yaje bakin bathroom ya tsaya idanunsa a rufe a taushashe yay Calmly yace "What are you saying? Me kake nufi? Arjun i know what Im doing, Soyayya guba ce tana gaf da kur蓳ata zcyar Sheikh, ina yawan yi maka kallon shasha akan abinda kakewa soyayyya da bautar da kake mata..," shiru yay tare fisgar numfashinsa yana 蓷an shafa 茩irjinsa yace "Ashe nine shasha, domin yanzu ne nasan cewa soyayya halitta ce a zcyar ko wanne bawa, na so Airah sai nai tunanin ko sbd ba jinsu mu 蓷aya ba yasa nake sonta? A yau nasan cewa ba mutum ke fa蓷awa soyayya ba, soyayya ce ke fa蓷a kansa, Zan iya bada rai akan Zahraaah, i love her, soyayya ta kan bada rai amma muradi..." Sai kuma yay cije bakinsa ba tare daya iya cewa komai ya shiga fesar da numfashi, Arjun ne ya 茩ara su gabansa yace "I understand your feeling, amma Sheikh try to control your temper, kayi 茩o茩arin 蓳oye abinda ke ranka da Zcyarka, everything will be fine in sha Allah" rungome Arjun yay yace "In sha Allah, just pray for me" shima Arjun hug back ya bashi yace "I'll" Sheikh kam ya rungome Arjun ne sbd kada yaga hawayen dake shirin zuba daga cikin idanunsa, da sauri ya zame jikinsa Arjun yace "Gud night" ba tare daya jiyo ba yana shiga cikin bathroom 蓷in yana fa蓷in "Tasbahii alaa khaaiir" Yana fa蓷in haka ya shige bathroom 蓷in tare da sakarwa kansa ruwa mai sanyi, Alwala ya 蓷aura kana fito daga cikin bathroom 蓷in sanye da bathrobe jikinsa na 蓷igar ruwa, wasu fararan night wears ya sanya Panjams santsi, wandon iya laps 蓷insa, rigar iya west 蓷insa. Parfume ya fesa zafin da cikinsa ke masa yasa ya sanya bedroom sleeper cikin nutsuwa Kamar mai tausayawa 茩asa haka yake tafiya, ba kowa a parlo tuni Uncle Sham ya huce Arjun ma haka, kai tsaye kitchen ya nufa ba tare daya kunna hasken kitchen 蓷in ba, a wajan sink ya tsaya ya shiga juyawa Idanunsa yaci Sa'a akwai ruwan zafi a jug ya 蓷auki mug ya tsiyaya kana ya sanya laptop guda biyu, ya 蓷auki lemon guda hu蓷u ya matsa ciki, zama yay saman Sink a cikin duhun ya fara shan black tea 蓷in a hankali ya nayi yana rufe idanunsa, not too long ya fara hangota tana tafiya kamar wacce 茩wai ya fashewa, ta sanya white 蓷in kaya kusan Company 蓷aya da nasa ta 蓷ura baby hijab a kanta, idanunsa ya 蓷auke tare da rufe su yaci gaba da shan tea 蓷in, A hankali Fannah ta fara duba inda za taga lemon amma babu marai-raice fuska tayi sbd har yawon ta ya gama tsinewa sbd 茩amshin lemon da taji, ga 茩amshin turarensa daya adda beta tana da tabbacin jikinsa data shiga ne yasa taji haka, jingina tayi jikin Sink 蓷in tana maida numfashi, a hankali ya ajjiye raguwar tea 蓷in hannunsa tare da sakkowa daga saman sink 蓷in, mutsin da taji yasa ta fara 茩o茩arin yin baya cikin rashin za'a ta daki wani abu tai baya zata fa蓷in taji an tare ta fa蓷a tattausan jiki, jikinta na rawa ta fara 茩o茩arin kwace jikinta, rashin waye kuma yasa duk ta firgita dan a tunaninta ko Barrister ya 茩ara zuwa sbd yazo 蓷azo ta gudu bathroom har sai daya tafi ta fito, yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya cikin nutsuwa yazo gyara mata tsaiwa hannunsa ya sauka saman mararta, wani iri taji da sauri tace "Wanene, I'm scared ka barni, wayyoooo Malamina ga Aljani" wani tattausan murmushi Sheikh ya saki tare da zame hannunsa haka nan yaji ransa fess daya ta蓳a mararta, mug 蓷in ya 蓷auka kana ya 蓷ura mata a baki jin 茩amshin lemon yasa bata san lokacin data bu蓷e baki ta fara sha ba, da sauri har ri茩e hanunsa take sbd da蓷in tea da taji sai data shanye kana ya zame hannunsa tare da ajjiye mug 蓷in, tattausan hannunsa wanda yake fidda gumi yasa ya goge mata baki, turo baki tayi tace "To waye kai ne" sakinta yay kana a hankali yay waje da sauri tace "Zan 茩ara tea 蓷in" gemunsa taja cikin harshen larabci yace "Idan za kici Sheikh Bisimillah" yana fa蓷in haka yay waje cikin kamala, sandarewa Fannah tayi a wajan wajan domin harga Allah bata san cewa shi ne ba, sai yanzu ta fahimci 茩amshin turarensa da taji lumshe idanunta tayi tana jin Feeling 蓷in na sauka ba kamar da ba. Washe gari aka tashi a zumi na 13 Arjun na zaune a office 蓷insa shida p.a suna duba wasu sabbin aiki da aka basu, mi茩ewa Arjun yay tare da fita yabar office 蓷in kai tsaye office 蓷in Sheikh ya nufa, tura 茩ofar yay a hankali kana ya mayar ya rufe, Sheikh na zaune da wani lallausan voyal milk colour mai manyan zane, 蓷in kin riga da wando sai babbar riga, ya 蓷ura hirami a kansa saman hiramin ya 蓷ura zanna bukar jaa, a hankali yake mutsa bakinsa yana fa蓷in _"Astagafirullah wa'atubu ilaik, Astagafirullah! Astagafirullah! Subuhanallah! Walahamdulillah wa La'ilaha illallahu Allahu Akbar, Astagafirullah!"_ Mutsawar bakinsa shi zai nuna maka cewa Tasbahii yake, fararan yatsun hannunsa a saman keyboard 蓷in system yana operating system 蓷insa, Zama Arjun yay yace "Mrng Sheikh ya jikin naka?" Shiru yay kamar bazai amsa ba can kuma yace _"Sabahul khair"_ Ya fa蓷a ba tare daya 蓷ago kansa ba idanunsa cikin Fararan glass yaci gaba da abinda yake, Arjun yace "Wannan karan Bazan bika zuwa Oumara ba" shiru Sheikh yay ganin bashi da niyyar yin mgn yace "Mun samu sabon contract daga Governor of lebanon" idanun Sheikh saman system yace "Ka maida masa" Arjun yace "Why, mutumin nada kirki sosai kuma abin alfaharin a nan 茩asar yake bu茩atar ai ginin makarantar islamiyya" Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke yace "Wa kace?" Kai tsaye Arjun yace "Governor of lebanon Deedat" cak Sheikh ya tsaya da abinda yake yana son tuna inda yasan sunan amma ya manta, a gajarce yace "Accepted" rufe system 蓷in yay bakinsa yana ta mutsawa a hankali yace "Ka fa蓷awa ko wanne gidan t.v, Redio a duk inda suke idan suna bu茩atar 蓷au kan tasfir 蓷in da za'ai a ranar juma'a wanda yay dai-dai 15 ga watan Ramadan" da mmki Arjun yace "Why? Abinda baka son kowa yasan kai ne Sheikh Imam hamdan Balarabe" mi茩ewa Sheikh yay a hankali yana fita waje yace "Yanzu Duniya ya kamata tasan wanene Imam hamdan Balarabe" yana fa蓷in hakan yay waje gaba 蓷aya mutanan reception suka mi茩e suna gaidashi hannu kawai ya iya 蓷aga masu, Wata lafiyayyiyar Farar mota mai tintak ya shiga Arjun yace "Bari nai kaika nima gida zani" sai yanzu Sheikh ya 蓷aga idanunsa ya kalli Arjun yace "No thanks" yana fa蓷in hakan yaja 茩ofar ya rufe bakinsa 蓷auke ta addu'a yaywa motar key tare barin Company 蓷in baki 蓷aya kai tsaye wata court ya nufa. *Federal Court of Appeal* shine court 蓷in da Sheikh yay parking a harabar cikinta kansa ya 蓷ura saman string motar Shiru shi kansa bai san mene yake tunani ba ya dai biye umarnin zcyarsa akan yazo court a cire ha茩茩in Ubangiji a jikinsa ko ya samu nutsuwa, Ajjiyar zuciya ya sauke ya duba agogon hannunsa babu time juya fararan idanunsa yay kana ya fara 茩o茩arin bu蓷e motar, after ya fita daga motar a nutse ya fara taka 茩afafuwan sa zuwa cikin court. Ya Falta ce "Finally za muga Malamin Fannah" Yana ta ajjiye firar dangalin da take tana sakin murmushi tace "Dani dake ba'a san wanda tafi wani farin ciki ba, amma wlh Sheikh ya ha蓷u" Ya Falta tace "To ta ina kika san ya ha蓷u kuma tunda ba ta蓳a ganinsa kikai ba?" Yana ta kalli Mama kolo tace "Ai cikar kamalar Muryarsa ita ka蓷ai ta isa ka fahimci ha蓷uwar Sheikh Imam" jinjina kai Ya Falta tayi tace "Kuma fa haka ne, amma ina jin kam Balarabe ne wlh" Sai lokacin Baba Baa'na yace "Au sai Balarabe ne yake zama Malami ko ya iya Larabci?" Da sauri Yana tace "Ai Baba wlh Sheikh 蓷in ne ba duk mutum ba" mi茩ewa tsaye yay yace "Kawai dai kunci Sa'a Mijin Mamana ya baku t.v da sai naga inda za ku kallesa" Wayar Mama Kolo ce ta fara ringing Ya Falta ta 蓷auka tace "Laa Ya kura ke kira" Mama kolo ta amsa bayan sun gaisa da Yakura Mama kolo tace "Ya ba茩o a baki?" Daga can 蓳angaren Yakura tace "Gashi ya zama 蓷an gari yau muna 13, Daman Indo ta sanar min bayan babbar Sallah za tazo" da Murna Mama kolo tace "Haba dai yau Indo ta tuna mu Allah ya kaimu" daga nan sallama sukai Mama kolo taci gaba da aikin abincin bu蓷e baki. Kan Sheikh a 茩asa ya gama zayyanawa Al茩ali abinda yake tafe dashi, jinjina kai Al茩alin yay tausayin Sheikh ya kama sa yama rasa mene zai ce, Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke a sanyaye kamar mara lfy yace "Ni ba kowa bane face bawa na Ubangiji, Bazan ta蓳a samun nutsuwa ba idan ba'a fidda ha茩茩in Ubangiji a jikina ba, kada kai duba da wanene ko matsayina sbd matsayin da nake dashi bai hana na fatka babban kuskure ba" shiru yay yana sauke numfashi sbd kwana biyun nan mgn wahala take masa, Al茩alin ya jinjina kai yace "Haka ne, kuma ina da tabbacin da hankalinka da komai ba zaka aikata hakan ba, something is feshin" Kalansa kawai Sheikh yay kana ya janye idanunsa daga kan Al茩alin, jin Sheikh yay Shiru yasa Al茩alin cewa "Kaje bayan ka dawo daga Oumara sai ka dawo before nan na tattauna da manyan Malamai" cak Sheikh ya mi茩e yana covering jikinsa da babbar rigar sa sai da yaje bakin 茩ofa yace "Ma'assalam" . A can cikin jeji Tijama ce da Tu蓳e suna zaune suna tattaunawa akan babban aikin dake gaban su, Tu蓳e yace "Yake Kakata ki sani a yanzu bana da hali ko ikon shiga jikin Bil'adam kamar Sheikh Imam hamdan Balarabe, musamman a wannan lokaci na ibada" Kallonsa Tijama tayi tace "Mai yasa kake son yin hani ga abinda yake halartacce?" Kai tsaye Tu蓳e yace "Ya kakata, kinsa na shiga jikin Sheikh na tilasta masa yin abinda bai niyya ba, yanzu zucyarsa cike take da 茩unci da kuma damuwa ina zamu kai ha茩茩in Wannan bawan Allah?" Sanda Tijama ta buga tace "Sheikh yana 茩udirin zuwa Court domin ai masa hukumcin abinda ya aikata kada ka sake hakan ta faru? Bashi da laifi ko ka蓷an idan akwai mai laifi bai huce mu ba, yanzu abu 蓷aya gareni kula da gudan jininsa da dake jikin yarinyar, Nima a yanzu bazan iya shiga jikinta ba sai ranar da akai sallar idi, daga yanzu zuwa ko yaushe wani abun na iya faruwa mudai bisu da addu'a" cike da tausayin bayin Allan Tu蓳e yace "In sha Allah! Allah na tare dasu Sheikh na iya kare kansa ita yarinyar itace abinji" Sheikh na zaune a Parlonsa domin yanzu ya daina zaman babban Parlo, idanunsa manne a sunayen Allan da suke jikin bangon parlon bakinsa na mutsawa yana fa蓷in _"YA RAHAMUU! YA RAHIMU! YA AZIZU! YA JABBARU!"_ sune abinda yake ta fa蓷a cikin ransa, Fareeq ne yace "Yah Sheikh ina son binka Oumara" shiru Sheikh yay masa dur茩osawa Fareeq yay dai-dai 茩afafuwansa yace "Dan Allah Yah Sheikh, ina son binka Nima ina da bu茩atu wajan Ubangiji" mi茩ewa Sheikh yay tare da yiwa Fareeq kallo guda ya 蓷auke kansa sai da yaje bakin bedroom 蓷insa yace "Mafimushkilah" yana fa蓷in hakan ya shige bedroom daman alrdy harda Fareeq 蓷in ya shirya tafiya da Granny amma yanzu ya janye na Granny sbd wani dalili, Fareeq yace "Nagode sosai Yah Sheikh Allah ya baka abinda kake so duniya da kuma lahira" sarai Sheikh yaji addu'ar Fareeq yanzu a nan duniya bu茩atarsa biyu ce Allah ya ha蓷asa da Amininsa sai kuma farin cikinsa _Zahraaah_ freshen up yay ya sanya Islamic Men Thobes (Jallabiya) Ash colour, jikinsa na fidda 茩amshi mai da蓷i ya zauna ba saman kujera dake jikin bed 蓷in sa ya shiga duba Azkar. Fitowa tayi daga cikin bathroom tana goge jikinta da towel kallon kanta tayi a mirror tana mmkin yadda skin 蓷inta ta 茩ara fari ga girman da 茩irjinta ya 茩ara, a kasalance ta shafa body lotion kana ta nufi wardrb ta 蓷auki wata farar Jallabiya ta mata ta sanya sai Milk 蓷in Laffaya mai White stones Laffaya tabi fatar jikinta ta kwanta lubb ta 茩ara kyau 茩uruciyarta ga fito sosai, jin ana kiran sallah yasa ta nufi waje karo suka kusanyi da Barrister tai saurin jaa baya kanta a 茩asa bata kallesa ba tace "Ina yini?" Murmushi yay mata ya tafi zai rungome ta tayi saurin yin gaba lallausan murmushi yayi shi ka蓷ai yasan me yake rayawa a zcyarsa, A parlo ta samu Granny da kuma Mami zama tayi tace "Ina yini Granny?" Washe baki Granny tayi tace "Kinsha ruwa lfy" Murmushi kawai Fannah tayi kafin ta kalli Mami tace "Anut ina yini?" Kallon Shegiya munafuka Mami tai Mata ba tare kuma daya amsata ba ta saki siririn tsaki, Granny tace "To mudai ha ibada muke ba? Ai sai dai Mutum kuma yaci kansa fisabilillahi, kana dai aikin lada kana zobe ladan ka" mi茩ewa Fannah tayi Granny tace "瞥ar tunda kin mi茩e 蓷auki tray 蓷in can ki kaiwa Imamu nasan bazai ci abinci yanzu ba" gaban Fannah ne ya fa蓷i ta kasa 蓷aukan try 蓷in Murmushi Mami tayi tace "Jeki kai masa mana, Nima na ha蓷a wani dambun mama nasan zai maki da蓷i" Granny tace "Allah gamu gareka" Fannah bata sake mgn bata da wani option dole ta 蓷auke try 蓷in ta nufi part 蓷insa, fitowar sa kenan daga 蓷aura alwala yaji sauyin bugawar zcyarsa 蓷auke kansa kana ita kuma ta turo 茩ofar a hankali ta shigo akan 茩aramin table ta ajjiye masa kamar zata juya sai yaji ta ba zata iya ba kewarsa ta dameta, koda wasa Sheikh bai kuskuren Kallonta ba yaci gaba da fesa parfume 蓷insa cikin nutsuwa ta 茩arasu inda yake tsaye tana zuwa tasa hannu ta amshi turaren ta fara fesa masa idanunsa ya Lumshe a hankali tace "Barka da dare,fatan Malamina ya sha ruwa lfy?" Ware idanunsa yay yana kallon 茩wantaccen gashin gaban goshinta yace _"Lailatan sa Isa (barka da dare)"_ shagwa蓳e fuska tayi tana shiga jikinsa tace "Me nai maka? Me yasa kake 蓳oye min?" Innalillahi ji yay kamar ta aza masa wutar dake tashi a jikinsa , hannu yasa ya zareta a jikinsa yana ware mata manyan idanunsa kamar mara lfy yace "Uhm Azumi dai ake" idanunta ya cika da hawaye da sauri ya girgiza mata kansa alamar kada ta fara "Why? Meyasa? Bayan ka koyan kasancewa dakai shine yanzu zaka hanani ra蓳arka ko sbd ka samu abinda kakeso?" Da sauri ya kalleta tace "Ehmn, kada kasa na yarda cewa abinda kake 茩wa蓷ayi daga gareni kenan shi yasa yanzu ka fara gudu n....," Da sauri yasa hannu ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai bakinsa na rawa yace "Ki yafe min dan Allah, wlh Allah Ubangiji shine shidar Imam ban san yaya akai hakan ya faru ba, _believe me Zahraaah_ har gaban abada bazan ta蓳a gudun ki Anna UHIBBIKI ZAHRAAAH" ya fa蓷a idanunsa na sauya kala, ma茩ale masa tayi tace "To ka daina guduna sai na kwana na yini ban ganka ba" Jinjina kai yay tare da zare a jikinsa a hankali ya 蓷ura jajayen la蓳蓳ansa saman goshinta ya sumbata yace "Idan kika guje ni zan iya rasa rai" Murmushi tai masa tana jan gemunsa tare da nufar bakinsa zata sumbata yay saurin 蓷aukan dabinon Ajjuwa ya cilla cikin bakinsa tare da matsar da ita gefe guda ya juya da sauri yabar mata 蓷akin.. SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Touching heart //////// 65-66 Sheikh bai dawo gida ba sai da yaja mutane sallar Ash膩n, ya da蓷e cikin Mosque 蓷in yana azkar da addu'oi kafin gently ya mi茩e tare da nufar 茩ofar barijy masallacin, cikin Dattaku yake taka 茩afafuwansa cike da ilham da kuzari yana tafe yana magana 茩asa虏 tare da gyara zaman farin bluetooth 蓷insa a kunne yana jan 茩wantaccen sajensa yace "Yeah! Mafimushkilah Arjun" shiru yay yana sauke numfashi kafin yaja idanunsa ya rufe cikin ta茩aitawa yace "Uhm! Sure?" Daga can 蓳angaren Arjun na zaune da matarsa Aliyah tana bashi 拼ar 拼an itatuwa yana ci yace "Lemme freshen up, zan zo na maka bayani komai amma duk dukiyar da za'a bada zakkar ta Olrdy an shiryata kai kawai ake jira, then kace a kawo kaji guda dubu uku a ramawa mutane sbd wanda basu dashi, Nan ma nai mgn da gidan gonarka ba zamu iya ta蓳a kajin can ba sbd suna kanyin 茩wai ne, zan duba wani gidan gonar" fararen idanunsa Sheikh ya juya sbd footsteps 蓷in da yaji idanunsa suka sauka kan Barrister dake tafe yana waya "Ok! See you soon Arjun" yana fa蓷in hakan ya katse kiran dan har yanzu bai wani saba da ri茩e waya ba, Barrister ne ya sakar wa Sheikh murmushi yace "Son how are you? Kasha ruwa lfy?" Idanun Sheikh akan Mahaifin nasa kamar bazai amsa ba sai kuma yace "Allahamdulillah, jibi zan tafi Oumara" ya fa蓷a yana 蓷auke idanunsa dai-dai ta tafiyarsa yay data Sheikh yace "Ma sha Allah, nasu zuwa amma abubuwa sun min yawa" jinjina kai Sheikh yay ba tare da yay mgn ba "Ya kamata kaje waje ka huta Sheikh" nan ma shiru Sheikh yay sai kuma yace "Ok zani" ya fa蓷a yana tura kansa cikin Parlon tare da fa蓷in _"Assalamu alaikum"_ Granny tace "Mara ba lale, yau kam Imamu ka gajiyar dani wannan jan Sallah Kamar a filin tashin 茩iyama" fiddo idanunsa waje yay kana ya dur茩osa dai-dai 茩afafuwanta ya 蓷ura kansa saman cinyarta ganin haka yasa Granny yin shiru jikinta yay sanyi tace "Imamu kai dawa wane ya ta蓳a ka? Duk sanda kayi min haka nasan Zcyarka babu da蓷i damuwarka taje 茩arshe" Shiru yayi sai ri茩e hannayenta da yay cikin nasa cikin nutsuwa Granny ta Fara wargatsa masa sumar kansa ya shiga sauke tagwayen ajjiyar zuciya kamar wanda yake tsaka da jinya, sai da ta tabbatar ya samu nutsuwa tace "Allah ya tsare gabanka da bayanka, yooo ni duk wanda yace zai ci zalinka bashi da Allah ba? Dodo gudanawa kake fisabilillahi? Amma abi an sawa rayuwarka idanu, to! Ta Allah bata mutum ba idan mutum maye ne sai dai yaci kanka" ta fa蓷a tana tura kallabi gaba tace "Haka Yarinyar kallo guda nai mata nasan ciki gareta, fatana suzo bisa Aminci da kuma ishasshiyar lafiya ba kamar yadda mahaifiyarka ta kasance ba" Sai lokacin ya 蓷aga kai ya kalleta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Granny AMMI!!" Shafa kansa tayi tace "kayi addu'a wata rana zaka kanta jikina ya fara bani ka kusa ganinta" mi茩ewa kawai yay ba tare daya sake mgn. Yana shiga Part 蓷insa ya watsa ruwa tare da sauya kaya zuwa 茩anana na shan iska, bayan ya gama wannan karan babban Parlo ya fito. Mami ta ri茩e wayar tace "Ai dani suke zan can daga Barrister har ita yarinyar nan badai jibi zai bar 茩asar ba to zasu gane ni Saudat ba kanwar sala bace" Fariha tace "Ke kam kina nan da halinki Ni yanzu Abban Taufiq ai gantalalliya ya mai dani" Mami tace "Mene ya faru kuma yanzu?" Cikin damuwa Fariha tace "Uhm! Wai warin hammata nake kinji masifa" dry Mami tayi harda fa蓷uwa daga kan bed tace "Kambu, gsky na miji a barshi, dame kike amfani?" Fariha tace "Wlh ni nama manta sunanta" Mami ta tsaya da dry tace "ki nemi alamun ba warin hammata ba ko ubansa kike wlh zaki daina, ke ko gumi fatarki ke ri茩ewa wlh ta daina, Alimun yana da kyau sosai ki siya ki ji茩a a jarka ko kwalba" cike da gamsuwa Fariha tace "Ok I'll try, Ya Nimcyluv kowa ta Fara ABU MALEEK?" Mami tace "A'a! Tace sai new year but payment is still going zaki y biya, tace kamar dai long story ne, kuma abin da蓷i na Sarauta" Fariha tace "Wow! Matar tayi ai, sai kika tuna min da THE NEW EMIR Musamman wajan kilisar nan, kin san a wajan Sarki ya mada umarnin tafiya da Saif zuwa 蓷akin duhu sbd ya fa蓷i a kilisar" Mami tace "Tabbas anyi haka, ai wannan Lil Prince 蓷in anyi gantalalle nidai kam Olrdy nai payment har 茩ari 10k na mata, domin littafin yafi ku蓷in data fa蓷a" Fariha tace " She's nice person bata da hayaniya, in sha Allah I'll send her my money, zan mata kyauta domin tana da hqr gashi ta iya tsara labarin sarauta" Mami tace "Hkan yayi bari nai wani babban aiki sai da safe" tana fa蓷in haka ta kashe wayar ta. Fitowa tayi da sauri taga Fannah ta ajjiye plate 蓷in abinci saman dinning ita kuma ta shige cikin kitchen da sauri ta nufi abincin ta barba蓷a magani tare da juya,cikin sassarfa tabar wajan. Bottle e Fannah ta 蓷auko tare da lemon juice ta dawo wajan dinning ba tare da tunanin komai ba ta 蓷auki spoon ta fara juya Abincin, walking slowly Sheikh yake tafiya har ya 茩arasu cikin Parlon yana 茩o茩arin zama yaji mutsu a dinning area Juyawa da sauri kuma ya 蓷an mi茩e tsaye yana ware idanunsa yana son tabbatar da abinda idanunsa suka gani, plate 蓷in abincin da Fannah ta keci yaga yana haya茩i, ganin haka kuma ya tabbatar masa da rashin ingancin abincin, tana 茩o茩arin sanya wani abincin taku 蓷aya biyu yayi yay fatali da spoon idannunsa har ruwa yake, kallonsa tayi tana 茩o茩arin yin magana ya sanya hannunsa tare da 蓷aga ta tsaye idanunsa a saman bakinta cikin saurin Murya yace "Kinci abincin?" Kallon ban gane mai kake nufi ba tai masa cikin tsawa yace "nace kin ci abincin?" Kaita 蓷aga masa alamar "eh" ta kasa magana sbd sauran abincin dake bakinta matsuwa ya wajanta ita kuma taja baya sbd tsoransa daya shigeta, har sai da suka je bango kana ta tsaya ba tare da yace komai yasa tattausan hannunsa ya tallafo ha蓳arta kana yay copping face 蓷insu waje guda suka shige sauke numfashi jin kamar wani zaizo yasa ta bu蓷e baki zatai magana yay saurin sanya lallausan softness lips 蓷insa cikin bakinta runtsa idanunta tayi jikinta ya saki gaba 蓷aya ta sakar masa nauyinta cikin nutsuwa Sheikh ya fidda tongue 蓷insa ya fara yawo dashi cikin bakinta yana za茩olo raguwar abincin bakinta yana mai dawa nasa, sai da ya kwashe tass Sannan ya zare bakinsa yana sauke numfashi, kai tsaye wajan ragowar abincin yaje ya zubar dana bakinsa ciki ba tare daya kalleta ba ya nufi cikin kitchen zcyarsa cike da fargaba. Daskarewa Fannah tayi a wajan sai fidda numfashi take some minutes tana tsaye kafin a hankali taja 茩afafuwanta ta nufi part 蓷inta, tana zuwa ta samu wayarta na ringing zama tayi tare da answering call 蓷in cikin 茩aramar muryarta tayi sallama da sauri Yana tace "Fannah Albishirinki" ware ido Fannah tayi kafin tace "Goro fari" Yana tace "Gobe Sheikh zai bai yana kansa ka masoyansa" 拼ar dry tayi tace "Shi Sheikh 蓷in kenan ko?" Da Murna Yana tace "Wlh da gaske fa, Wow ki kunna ko wacce channel kike so zaki samu sbd live ne a bun" dry Fannah tayi tace "To yaya kike tunanin zai kasance?" Yana tai jimm sai kuma tace "Nasan zai kasance kyakkyawa koda fatarsa ta kasance ba茩a" kai tsaye Fannah tace "bana jin ma zai zama ba茩i, yadda kike tunanin ya huce haka, kwarjininsa ka蓷ai sai ya zautar dake Yana" "To ke ina kika san haka?" Fannah tace "A'a kin san soyayyya gaske daban take, turawa kuma sukace _true love never end_ Tsaki Yana tai tace "Wlh ba kyau kina gidan wani kina zan can wani daban" Fannah tace "Shkknan na daina Amma wata ranar zaki gane cewa Allah 蓷aya ne, Yawwa Bayan Sallah zan zo nai missed gida sosai" haka dai suka ci gaba da hira kafin kuma su kashe wayar, dafe kanta tayi jin yana sara mata a hankali tai baya ta kwanta tana tunanin fal a haka bacci ya 蓷auke ta. Sheikh na shiga kitchen ya 茩ura wa plate 蓷in abincin ido a hankali ya zare fararen idanunsa dan bai son sanyawa zcyarsa zargi, bakinsa ya wanke tass kana ya 蓷auki Apple da Malt ya dawo ya zauna saman sofa tare da 蓷aukan remote ya 茩aro gudun ac, bai da蓷e da zama ba Arjun yay Sallama ya shigo da mita ya fara mgn "Allah sarki ni Mohd abin tausayi, wlh sai 茩arewa nake a tsaye" ko inda yake Sheikh bai kalla ba sai da ya 茩ara fa蓷in "Wlh ko damar kasancewa da matata bana samu, haba nikam na huru kawai ka ha蓷e min aikin nan waje guda yasin indai akai magrib na daina fitowa" lumshe idanunsa yay a hankali ya dinga tauna Apple yana jine yadda za茩in ta ke ratsa cikin bakinsa, 蓷auka Arjun yay shima yasa a baki yace "Kasan ance kayan kwa蓷ayi yafi da蓷i" cire hannunsa yay tare dayin baya yana hamdala sai da ya 蓷an nutsu yace "Uhm, hope ka gama komai?" Arjun yace "As your wish, kai kawai ake jira domin ko wanne gidan t.v da redio a shirye suke tuni an saki breaking news" jinjina kai Sheikh yay yace "Nima jibi jirgin mu zai 蓷aga" ha蓷e fuska Arjun yay yace "Ni dai gasky wannan karan ba zani ba, wanda nai Allah ya bada lada" ta gefen ido Sheikh ya kalli Arjune ba tare da yace komai ba ya mi茩e tsaye yace _"Tasbahii alaa khaaiir"_ mi茩ewa Arjun yay yace "Mace tasa kana neman zaucewa duk ka aro halin daba naka ba ka 蓷ura kanka" Murmushi kawai Sheikh yay kana ya nufi Masar part 蓷insa haka nan yaji gabansa na fa蓷uwa. Cikin dare Fannah ta farka da wani a zababban ciwon kai ga nauyin da kanta yay mata haka nan ta samu kanta cikin 蓳acin rai da kuma damuwa wacce bata san ta mecece ba. Washe gari ya kama Friday (juma'a) tun wajan 茩arfe 11 Mutane suka cika babban *Abuja National Mosque* mata da maza manya da yara kowa burinsa bai huce yaga SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE ba, gidan Redio banda Sanarwa ba abinda suke t.v tuni sun fara haska cikin Masallacin. Aslam ya kalli Ammi yace "Wlh yau ina cikin farin ciki wlh jiya har mafarki bawan Allan nan nayi" Tattausan Murmushi tayi tana kallon Mijin ta Deedat dake suba wasu files tace "Same to me, Ina son ganinsa a zahirance ba'a t.v, ko wacece ta haifesa babarsa ta iya haihuwa Ma sha Allah" kallonta Deedat yay yace "Da gaske kina son ganinsa?" Kai ta 蓷aga tana 茩ara kallon cikin t.v yace "Zan nemi Appointment dashi in sha Allah, badai zaije Oumara ba" Aslam yace "Papi nace ba zani Oumara ba amma dalilin Sheikh naji ina son zuwa" Anuska tace "Yaaaah Sheikh" Aslam yace "Kaga 拼ar iya har ya zama yaya". Sheikh yana gaban mirror sanye da wata 蓷an yar shadda Gezner 蓷in kin wando da Jamper sai babbar riga, ya 蓷ura wata farar riga mai kamar Al茩yabba a saman shaddar, kana ya 蓷ura farin hirami saman hular kansa, sai 茩amshi ke tashi a jikinsa idan kaga Sheikh a lokacin zaka 蓷auka wani babban mutum ne mai bala'in shekaru sbd tsarin halitta da kuma kamewarsa ha蓷i da cikar kamala, kallon kansa Sheikh a madubi cikin zazza茩ar muryarsa yace _"Ohh! Ya rabbi You look Good Sheikh Imam hamdan Balarabe"_ ya fa蓷a yana shafa fuskarsa, jim yay tare da kallon wayarsa yaga Arjun ke kiransa yasan Tabbas jiransa yake, katse kiran yayi kana ya fa蓷a saman kujera yana 蓷an lumshe idanunsa a karon farko ya fara danna wayarsa cikin nutsuwa ya sanya lambobin ta wanda ya haddasa ce a kansa, dailing ta fara ringing, tsaki Fannah taja sbd 茩uncin dake ranta tana jin wayarta na ringing tai banza da ita, wayarsa yabi da kallo yana mmkin rashin 蓷aga wayarta kuma yana da tabbacin tana da numbersa, 茩ara kira a karo na biyu ware Idanunta ta kalli wayarta taga sunan _SHEIKH_ na yawo tsaki yaja kana tai answering call 蓷in cikin 蓷aga murya tace _"Pls who I'm i speaking with?"_ fiddo idanunsa waje yay sbd yanayin muryarta da yaji ta sauya kamar ba Zahraaansa ba, cikin 茩asa da murya kamar mai lallashi yace "Assalamu alaiki" ya fa蓷a a tattaushe ji tayi kamar an caka mata mashi a zcy a zuciye tace "Nace waye ne kamar ba'a fahimtar hausa" Dam!! Dam!! Zcyar Sheikh ta buga da mugun 茩arfi 蓷auke tunanin komai yay yace "I'm Sheikh Imam hamdan Balarabe" Shiru tayi kafin tace "Mtwsss to meye ha蓷i na da kuma wani Imam, dan Allah malam Allow me to enjoy ka gane" mi茩ewa Sheikh yay ya fara zagaye Bedroom idanunsa yay jajirrr cikin damuwa yace _"Wake Up Zahraaah!!"_ mi茩ewa tayi tsaye tace "Uban Uban wake up 蓷in, kai dallacan kai ka san wata Zahraaah ni Fannah nake, kuma kada ka sake kira na idan kuma ka kira wlh..." Sai kuma tai shiru wani Murmushi takaici yay dan baya tunanin wannan Zahraaah ce sai dai mutanan ta suka kawo mata ziyara yace "Or else?" Kai tsaye tace "wlh za kaga rashin mutuncin da tunda uwarka ta haifeka ba'a...," Bai tsaya yaji 茩asashen zan can ba yay saurin cire wayar a kunansa kai tsaye kashe wayar yay gaba 蓷aya ya cilla cikin wardrobe, tsaki Fannah taja tace "Mai gemun banza kawai" kansa a 茩asa zcyarsa na mugun bugawa yay waje a Parlo ya samu Fareeq da Arjun suna ganinsa suka mi茩e tsaye Mami kam da wani 茩ayataccen kallo ta bishi har suka fita. Kai tsaye babban masallacin juma'a suka nufa securities sun fara binsu Sheikh yace baya bu茩ata, lokacin da suka isa kowa tuni masallacin ya 蓷inke da al'ummar Musulmi, a tsaye ya tsaya saman digadigansa speakers babu adadi a saitin bakinsa, gyaran murya yay ka蓷an hakan yasa gaba 蓷aya hankalin jama'a na masallacin dana gida sukayo kansa, Ya Falta tace "Yasubuhanallah, tsarki ya tabbata ga wannan halittar, amma kamar na ta蓳a ganin sa, but where? And when?" Yana tace "茩aryar banza ina za kuga wannan Balaraban?" Kai tsaye Ya Falta tace "Wlh a gidan Fannah na ganshi time 蓷in yana Parlo ko inda nake ban kalla ba yabar waje amma kamar a Wheelchair na ganshi". Ammi tunda ta 蓷ura idanunta akan Sheikh ta kasa 蓷aukewa, Fannah kam tashi daga Parlon ta koma cikin bedroom tana jin gidan yay mata zafi ko bu蓷e ido bata son tayi taga Sheikh ko taji an ambaci sunansa. Gyara tsaiwar sa yayi idanunsa a lumshe kana ya 茩ara covering jikinsa da rigar daya 蓷ura 茩ara saita lafiyayyar Muryarsa yay yace. _丕賱爻賱丕賲 毓賱賷賰賲 賷丕 廿禺賵丞 丕賱賲爻賱賲賷賳 賰賲丕 毓乇賮鬲賲 兀賳 丕爻賲賷 丕賱卮賷禺 廿賲丕賲 丨賲丿丕 (亘賱丕 乇亘賷) 丕賱賷賵賲 賷賵賲 丕賱噩賲毓丞 丕賱匕賷 賷賵丕賯 佟佶 賮賷 卮賴乇 乇賲囟丕賳 爻兀匕賰乇 毓賱賷 兀卮賷丕亍 丕賱匕賷 卮睾賱賳丕 毓賱賷賴賲_ _(Assalamu alaikum ya ikwatul musulimina kamaa araftum anna ismii ashsheik imam hamdan balarabe alyaum yaumul juma'a yawaaqi 15 fi ramadhana sa'uzakkiru alaa ashiya'ul lazi shagalna alaihim)_ gaba 蓷aya wajan yay tsiit kowa yana sauraran abinda Sheikh zai ce, numfashi ya sauke kana ya kure damuwar ransa ya fuskanci mutanan gabansa yaga kusan rabi hausawa ne dan haka ya sauya akalar harshen sa zuwa Hausa yace "In sha Allah! Zanyi tuni da abubuwa guda Uku da muke yawan mantawa dasu kana muka gafala akansu.." Shiru da sauri wani securities ya mi茩a masa bottle ganin haka Arjun yabar wajan ba jimawa ya dawo 蓷auke da ruwan da Sheikh yake sha ya bu蓷e ya bashi, cikin nutsuwa yasha ruwan kana ya matsar da bakinsa sai tin kunan Arjun yace "kar ka kuskura ka 茩ara tashi" ya 茩are maganar yana 蓷an sakin murmushi. Gyara tsaiwa yay yace. *ZINA* 锘庯夯賻锘犢庯话 锖嵸庯粺锘犢戀庯华購 锘嬞庯粻賻锘� 锘Y庯沪賿 锘� 锘з庯簰賽锘操戀� 锖戀庯粚賿锖庯哗購 Tsira da amincin ALLAH sutabbata ga ANNABIN dababu wani bayanshi Salati da tsira da amincin Allah su tabbata bisa Jagoran Annabawa da Manzanni, Shugabanmu Annabi Muhammadu (锓�)tare da iyalan gidansa tsarkaka da Sahabbansa Ma蓷ukaka. ILoLin zina da kuma Hukuncinta Ya tabbata a cikin hadisi an tambayi Annabi (锓�) a kan wane zunubi ne ya fi girma, sai Manzon Allah (锓�) ya ce, 鈥淪hirka da Allah alhali Shi ne Ya halicce ka.鈥� Sai aka ce 鈥榮ai wane?鈥� Sai ya ce, 鈥淪annan kashe 蓷anka don kada ya ci tare da kai.鈥� Sai aka ce 鈥渟annan sai wane?鈥� Sai ya ce, 鈥淜a yi zina da matar makwabcinka.鈥� (Bukhari). yadda ruwaito Allah Ma蓷aukakin sarki Ya sanya hukuncin wanda duk ya yi zina kuma ya ta蓳a aure, a jefe shi, namiji ko mace; idan kuwa bai ta蓳a aure ba, sai a yi masa bulala 蓷ari, sannan a baquntar da shi a wani gari daban tsawon shekara guda. Duk wanda ya kalli hukuncin zina, zai ga Allah Ya ke蓳ance shi da wasu abubuwa masu yawa, saboda munin zina. Ga kadan daga cikin abubuwan da hukuncin ya kunsa: 1. Kausasawa wajen ukubar mazinaci, ta hanyar jefewa. Ko kuma bulala da bakuntarwa shekara guda. 2. Hana jin tausayin mazinaci ko mazinaciya yayin da ake musu ukuba. Allah Ya ce : 俦賱夭賾賻丕賳賽賷賻丞購 賵賻俦賱夭賾賻丕賳賽賶 賮賻俦噩賿賱賽丿購賵丕蹮 賰購賱賾賻 賵賻侔丨賽丿賺 賲賾賽賳賿賴購賲賻丕 賲賽丕蹮卅賻丞賻 噩賻賱賿丿賻丞賺 蹡 賵賻賱賻丕 鬲賻兀賿禺購匕賿賰購賲 亘賽賴賽賲賻丕 乇賻兀賿賮賻丞賹 賮賽賶 丿賽賷賳賽 俦賱賱賾賻賴賽 廿賽賳 賰購賳鬲購賲賿 鬲購丐賿賲賽賳購賵賳賻 亘賽俦賱賱賾賻賴賽 賵賻俦賱賿賷賻賵賿賲賽 俦賱賿亍賻丕禺賽乇賽 蹡 賵賻賱賿賷賻卮賿賴賻丿賿 毓賻匕賻丕亘賻賴購賲賻丕 胤賻丕贀卅賽賮賻丞賹 賲賾賽賳賻 俦賱賿賲購丐賿賲賽賳賽賷賳 鈥淢azin茫ciya da mazin茫ci, to, ku yi b农l茫la ga k玫wane 蓷aya daga gare su, b农l茫la 蓷ari. Kuma kada tausayi ya k茫ma ku game da su a cikin addinin Allah idan kun kasance kun茫 yin 末m茫ni da Allah da R茫nar L茫hira. Kuma wani yankin jama, a daga m农minai, su halarci az茫barsu.鈥� . (Annur : 2). . Yi musu ukuba a gaban mutane, ba a yarda a yi musu a boye ba, Allah Ya ce : Duk wa蓷annan abubuwa suna nuna mana munin zina da rashin kyanta a Musulunci. Imamul Bukhari ya kawo, a cikin ingantaccen littafinsa, daga Maimun Al-audiy ya ce, 鈥淎 lokacin jahiliyya na ta蓳a ganin wani biri da ya yi zina da wata biranya, sai sauran biran suka taru suka jefe su鈥�. Mafi munin zina ita ce wadda mutum zai yi da mahaifiyarsa, sai da muharramarsa, sai wadda zai yi da matar makwabcinsa. Allah Ya kare mu. ILLoLin Zina: Babu shakka duk mai hankali ya san cewa zina tana tattare da illoli masu yawa, wa蓷anda suke shafar mazinacin ko mazinaciyar, ko su shafi al鈥檜mma gaba daya. 1. Zubar da mutunci da jawo wa kai qasqanci: Duk matar da ta yi zina to ta jawo wa kanta da danginta da mijinta 茩as茩anci, ta kuma zubar musu da mutunci a idon duniya. Idan har ta sami ciki ta haihu, sannan ta kashe 蓷an, to ta ha蓷a laifi biyu, laifin zina da laifin kisan kai. In kuma ta bar shi, to kuma ta shigar wa mijinta ko danginta, wanda ba ya cikinsu. Idan kuwa mai zinar namiji ne to ya lalata mace, ya jawo mata lalacewa da ta蓳ewa, wanda hakan lalata duniya ne gaba daya. 2. Zina ta ha蓷a dukkan sharri gaba 蓷aya: Saboda a cikin zina akwai rashin tsoron Allah; rashin kunya; rashin tsantseni; rashin cika alkawari; 茩arya da butulci da sauransu. Duk kuwa wa蓷annan munanan halaye a Musulunci. Manzon Allah (锓�) yace Allah ya la鈥檃nci mai sake al鈥檃ura da mai kallon al鈥檃uran wani. Baihaqi ya ruwaitoshi an kar蓳o daga muazu 蓷an jabal (r.a) ya kar蓳o daga manzon ALLAH (锓�) sai yace ranar alqiyama ranar hasara ce da nadama ALLAH zai ta da al鈥檜mma daga 茩abarburansu siffa goma sha biyu (12). Siffa na biyar daga ciki. Za鈥檃 tashesu daga cikin 茩abarinsu suna wari kamar dunge Mai kira yayi kira da fuskar ubangiji wa蓷annan sune masu zina sun mutu batareda sun tuba ba, basuji kunyar Allah ma蓷aukaki ba wannan shine sakamakonsu makomarsu zuwa ga wuta. Gaba 蓷aya wajan yay shiru wasu daga cikin matasa banda kuka babu abinda suke, sunkuyar dakai Sheikh yana jan numfashi a hankali wata zazzafar 茩walla ta sakko daga cikin idanunsa zuwa saman fuskarsa, yana jin wani 蓷aci a ransa ga wani zafi da zcyarsa ke masa, idanunsa a goge tass yana gyara tsaiwarsa, a hankali ya bu蓷e dararan idanunsa ya sauke saman camera da sauri Fannah ta janye idanunta sbd ganin kamar ita yake kallo tace "Anyi banzan Malami dai, kai har kana da bakin yin magana akan zina? Shiyasa ake cewa ka yarda da fa蓷ar Malam kada kai aiki da abinda yake aikatawa" girgiza kai Sheikh yay kana yace "茦addara!!! Ba abinda bata sanyawa wasu ba halinsu bane 茩addara ce wasu bata da madafa idan ta hau kan ka sai lokacin lokacin ta yay, kuma 茩addarar tana da nata lokacin wata rana zai zo kamar ba'ai ba, wasu iyayansu nada sila wajan abinda 蓷an su yay, wasu kuma 拼an matan su keda sila haka dai, Bayan zina sai. *ZAKKA* WACE IRIN DUKIYA CE ZAKKA TAKE WAJABA A CIKINTA? Zakka ba ta wajaba a cikin duk abin da Musulmi ya mallaka domin amfanin kansa, kawai, komai tsadarsa kuwa. Misalin wannan shi ne gidan da yake zaune a cikinsa. Ba ta kuma wajaba a cikin motarsa ta hawa komai alfarmarta. Haka nan kuma tufafi da abin ci, da abin shansa. shiru Sheikh yay tare 蓷aukan ruwa yasha idanunsa cikin camera yace. Dukiyar da kawai, Allah Maxaukakin Sarki ya wajabta fitar da Zakka daga cikinta, ita ce wadda ta tabbata, ba ta daga cikin abin da yake biyan bukatun mai ita, na yau da kullum, tana kuma kan wata turba ta qaruwa da havaka da bubuta, kama: Zinari da Azurfa: Zakka ba ta wajaba a cikin zinari da azurfa, sai idan sun kai wani matsayi na ywa, wato, nisabi, sa鈥檃nnan kuma sun cika shekara xaya cif ta shekarar Musulunci, wato kwana xari uku da hamsin da huxu. Nisabin Zakkar Zinari da Azurfa Shi ne Kamar Haka: Ba za a tava Zinari da nufin fitar masa da Zakka ba, sai idan nauyinsa ya tasar wa giram tamanin da biyar 鈥�85鈥欌€�. Ita kuwa Azurfa sai nata nauyin ya tasar wa giram xari biyar da casa鈥檌n da bayar 鈥�595鈥欌€�. Dukiya da Kuxaxe: Dukiya da kuxaxe kowaxanne iri ne kuwa, da suke hannun mai su, ko ajiye a cikin bankuna. Yadda Ake Fitar Musu da Zakka: Ana lissafa nisabin dukiya da kuxaxe dabra da kwatankwacinsu na Zinari. Idan qimarsu ta yi daidai da qimar Zinari ta Zakka, ko fiye da haka, wato nauyin kusan giram tamanin da biyar 鈥�85鈥欌€� xin can da aka ambata a kuma daidai lokacin da Zakkar ta zama wajibi; bayan ta cika shekara xaya ta Musulunci tana qanqashin mallakar mai ita. To, zai fitar da kasha biyu da xigo biyar 2,5% a matsayin Zakka. Ga Misali: Kowa ya san farashin Zinari ba ya da tsayayyar alqibla; canzawa yake yi. To, da za mu qaddara cewa, farashin giram xaya na Zinari a daidai lokacin da fitar masa da Zakka ya wajaba, yana daidai da dalar Amerika ashirin da biyar 鈥�25鈥欌€�. To, a haka nisabin Zakkar dukiyar zai zama kamar haka: 25 鈥渇arashin giram xaya na Zinari wanda yake canzawa lokaci-lokaci) x 85 鈥渁dadin giram da aka mallaka, wanda ba ya canzawa) = dalar Amerika 2125 鈥渨annan shi ne nisabin dukiyar). Dukiyar Kasuwanci: Abin da ake nufi da dukiyar kasuwanci xin nan, shi ne duk wani abu da mutum ya tanada domin kasuwanci, wanda kuma ba a iya canza wa bagire, kamar filaye da gidaje manya da qanan. Kaz谩lika, da kayan abinci da waxanda ake saye don wani amfani na daban. Yadda Ake Fitar Musu da Zakka: Mutum zai gano tare da lissafa qimar gaba xayan dukiyar nan tasa, ta kasuwanci bayan shekara xaya cikakkiya. Zai kuma yi amfani da farashi mai ci; wanda yake gudana a kasuwa a daidai ranar da ya shirya fitar da Zakkar dukiyar. Idan dukiyar nan ta kai nisabi, to, sai ya fitar da kasha xaya bisa huxu na kasha goma daga cikin xari, wato 2,5%. Abin da Yake Fitowa Daga Cikin Qasa: Tsirrai da 鈥榊ayn Itace da Hatsi: Allah Maxaukakin Sarki yana cewa: 鈥淵a ku waxanda suka yi imani! ku ciyar daga mai kyau abin da kuka sana鈥檃nta kuma daga abin da muka fitar saboda ku daga qasa鈥� [Baqara:267]. Sai dai Zakka tana wajaba ne kawai a cikin wasu kevantattun tsirrai; ba gaba xayansu ba. Ko kuma da sharaxin sai sun kai wani adadi kevantacce a idon Shari鈥檃h. A wajen fitar da Zakkar wannan nau鈥檌 xin ma, ana la鈥檃kari tare da banbancewa tsakanin abin da aka noma ta hanyar ruwan sama, wato noman damana, da wanda aka noma ta hanyar shayarwa, wato, noman lambu. Haka kuma da tsakanin wanda aka shayar ta wasu hanyar amfani da wasu kayan aiki, da aikin kansa. Duk ana la鈥檃kari da waxannan abubuwa a cikin qimanta abin da yake wajibi na Zakka. Shari鈥檃h kuma ta yi haka ne saboda kula da mutunta yanayi da halaye da al鈥檃dun mutane. Sharuxxan Wajabcin Zakkar Tsirai da 鈥榊ayan Itace: Cikar Nis谩bi: Annabi sallallahu alaihi wa sallam ya riga ya qayyade adadin da wannan Zakka take wajaba a cikinsa; qasa gare shi kuma wal谩. Ga abin da yake cewa: 鈥淏abu Zakka a cikin qasa da buhu biyar na dabino.鈥� [Buhari:1447/Muslim:979]. Wannan miqidari na kilo ne. Sai dai alkama daa shinkafa ana kimanta nauyinsa da kilo giram 580-600. To, duk abin bai kai haka ba, babu Zakka a cikinsa. Tsirrai Xin su Zama Daga Cikin Abubuwan da Zakka ke Wajaba a Cikinsu: Zakka bat a wajaba sai a cikin amfanin gona wanda ake iya ajewa da taskancewa na tsawon lokaci, ba tare da ya lalace ba. Wannan, kamar alkama, da sha鈥檌ri, da zab铆b铆, da dabino, da shinkafa, da dawa. Amma abin da ya shafi ababen marmari, waxanda ba ta yiwuwa a ajiye sun a tsawon lokaci, kamar kankana, da Rumman, tumarur, da matara kama da su, Zakka ba ta wajaba a cikinsu. Kammala Nomewa: Zakka tana wajaba ne kawai a cikin kayan amfanin gona idan an nome an kuma girbe su gaba xaya.Sa鈥檃nnan kuma zagayowar shekara a kansu, ba sharaxi ba ne. Idan akwai wani amfanin gonad a ake girba sau biyu a shekara. To, ya zama wajibi a fitar masa da Zakka duk lokacin da aka yi girbinsa. Garukkan Dabbobo: Abin ake nufin da Garukkan Dabbobi xin nan, shi ne kevantattun dabbobin da mutum yake amfani da su, da suka haxa da: Raqumma, da Shanu, da Bisashe. Ta tabbata cewa, Allah Maxaukakin Sarki ya halicci waxannan dabbobi ne a matsayin wata ni鈥檌ma ga mutane, domin su ci namansu, su sha nononsu, su sarrafa fatunsu su yi tufafi, su kuma riqa xora musu kaya idan za su yi wasu tafiye-tafiye ko qaurace-qaurace. Ga abin da Allah Maxaukakin Sarki yake cewa a kan haka: 鈥淒a dabbobin ni鈥檌ma, ya halicce su dominku. A cikinsu akwai abin yin ximi da waxansu amfanoni, kuma daga gare su kuke ci. Kuma kuna da kyau a cikinsu a lokacin da suke komawa daga kiwo da marece da lokacin da suke sakuwa. Suna kuma xaukar kayanku masu nauyi zuwa wani gari, ba ku kasance masu isa gare shi ba, face da tsananin wahalar rayuka. Lalle ne Ubangijinka ne, haqiqa, mai tausayi, mai jinqayi鈥� [Nahki:5-7]. Manyan Sharuxxan Zakkar dabbobi: Nis谩bi: Wajibi ne adadin dabbobin nan ya kai nisabi karvavve a idon shari鈥檃h, saboda Zakkar bat a wajaba sai a kan mawadata. A haka kenan wanda ya mallaki wani xan adadi na dabbobi, wanada biyan wasu bukatum rayuwarsa ya dogara a kansu, ba zai fitar musu da Zakka ba. Nisabin raqumma shi ne raqumi biyar 鈥�5鈥欌€�, na bisashe kuma, tunkiya arba鈥檌n 鈥�40鈥欌€�, na shanu kuma, shanuwa talatin. Duk adadin da bai kai wannan ba, babu Zakka a cikinsa. Cikar Shekara: Ba za a tava garken dabbobi da nufin fitar masa da Zakka ba, sai bayan cikar shekara xaya ta kalamdar Musulunci, da mallakarsu. Kiyo: Dabbobin da suke tafiya yawon kiwo, suna ci daga taskar Allah, su ake fitar wa Zakka. Amma, waxanda mai su yake saya wa abin ci a mafi yawan kwanakin shekara, babu Zakka a cikinsu. H煤x谩: Dabbobin da mai su yake huxa, da hawa, da xaukar kaya da su, ba a fitar musu da Zakka Hannu yasa ya dafe 茩irjinsa da zafi虏 yace "a nan ni Sheikh nake cewa Ma'assalam Allah ya amshi ibadunmu" yana fa蓷in hakan ya juya da sauri Fareeq da Arjun suka mara masa baya, Ammi kuka tasa wanda bata san menene dalilin yin hakan ba, mutane da yawa suka dinga sanyawa Sheikh albarka yayinda ya tafi da zuciyoyin 拼an mata da yawan gske. Washe gari asabar jirgin su Sheikh zai 蓷aga da misalin karfe 10 na safe, abun Duniya yay masa zafi Fannah yanzu ko waje bata fitowa idan ma ta fito sai bayan baya gidan ya gama shirin sa tsaf amma zcyarsa ba da蓷i fuskarsa ba walwala, yana tsaye gaban Granny tace "Mugun ji da mugun gani ya kare Allah ya tsare ya kiyaye ka wuni a ka'aba ka gayawa Allah dukkan bu茩ata tunka ah! To baya gyan gya蓷i bare bacci shi mai yafiya ne da kuma kyautatawa" Rungome ta yay sosai yace "Granny ko akwai abinda kikeson fa蓷a min ne?" Kansa ta shafa tace "Ka siyo zam zam da dabino da yawa, da takwarata ta haihu shi za'a na bawa 蓷an" gabansa ya fa蓷i yace "Wace zata Haihu?" Tace "Matar ubanka baka san ciki gareta ba? An to daman meye naka da zaka sani? Ai shirgin mata ne wannan" zare jikinsa yay yace "Ok mun tafi Granny ki kula" yana fa蓷in hakan yabar 蓷akin daman Fareeq da Bahaiyya da Arjun na waje Mami kam tuni tabar gidan dana ha蓷a wani plan, Barrister ma baya gidan, fitowa SHEIKH yay kamar ance ya 蓷aga kansa ya ganta tana 茩o茩arin shiga kitchen da sauri ta juya ta shige kitchen cikin zafin nama shima ya shiga kitchen 蓷in tare da rufe 茩ofar kai tsaye ya fara takawa zuwa inda take jikinsa har rawa idanunsa yay jajirrr... SIRRIN MU isn't free contact to me to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Heart broke ###### 67-68 Waje Fannah taja ta tsaya idanunta ta akan Sheikh ta ha蓷e fuska ko alamun fara'a babu, shima Sheikh fuska babu walwala ya 茩arasu inda take yaja ya tsaya, haka nan ta fara jan tsaki shi kam ko mutsi bai ba sai da yaga ta gaji dayin tsaki ya Tattausa harshen sa yace "Are you ok?" Banza tai masa idanunsa ya lumshe ya 茩ara matsuwa kusanta kamar zai ha蓷ata ta jikinsa ya le茩a fuskarta yace _"Zahraaah?"_ wani 茩yak茩yawan tsaki tayi kafin ta 蓷aga Idanunta tace "Malam wai meye ha蓷ina da kai ne? Kai min abu na rabu dakai ko su kake ka 茩arayin zina dani? Kaje ka fake da ayoyin daka sani ka karyawa mutane zcy? Koda yake ba abin mmki bane daman Malaman nan ka 蓷an ne masu tsoran Allah" runtsa idanunsa yay sosai yana jin maganganun ta kamar fitar mashi a ransa, rinannun idanunsa ya sauke a fuskarta ya 茩ara matsawa yay jikin kamar zai rungome ta tace "Kaga mana son rainin wayoo da 茩warewa a iskanci dalla kauce kaban waje, mai gemun banza kawai" da sauri ya 茩ara bu蓷e idanunsa domin yana son ya fahimci inda ta dosa dan haka sai ya 蓷an ja baya tare da mi茩a fararen hannayensa zai kama nata tai saurin hanka 蓷esa tace "Allah ya sauwa茩e ba zaka shafan najasa ba wlh, Allah ka蓷ai yasan karnukan matan da kake bi" bai son lokacin daya fidda tafin hannunta ya sauke a saman fuskarta ba, jikinsa duk rawa yake, ba 茩aramin shigarta marin yay ba amma sbd taurin kai da kuma nace tace "Goodness! Sai dai ka dake ne amma wlh kayi tsararo ka ta蓳a jiki na, jikina ba irin na 茩aza mai bane kamar ka" wani marin ya kuma sauke mata zafin marin yasa tai saurin yin baya zata da wani Irin zafin nama yasa hannu ya fisgota jikinsa ya matseta sosai a saman faffa蓷an 茩irjinsa ya shiga sauke mata numfashi a fuska, idanunta ta rufe domin da gske bata 茩aunar ganinsa ko kuma taji an ambaci sunansa, jajayen la蓳蓳ansa ya sauke saman nata hancinsa dai-dai nata kana ya sanya tafin hannunsa a saman lafaffan cikinta wanda akace tana da ciki dan sai yanzu mganar ta fa蓷u masa sai fi kowa farin ciki da samun cikinta, domin Ubangiji ka蓷ai yasan abinda yake 蓳oye tsakaninsa da _Zahraaah_ tarayya ta lokaci 蓷aya ace har an samu rabo wannan rabon kam ba 茩aramin rabo bane, murmushi ya sakar mata yace "Oh Wow! Ashe dai ba Sheikh bane ka蓷ai 蓷an iska, tunda lokacin da mukai abun ba dole nai maki ba, then bani na ro茩a nace ki so ni" ba茩in ne ya kama Fannah tai saurin tattaro rayuwar yawon bakinta ta tofa masa saman farar kamilalliyar fuskar, sosai zyar Sheikh take zafi da ra蓷a蓷i domin har wani duhu yake gani daurewa kawai yake don baya son ta fahimci cewa itace weakness 蓷insa, hannunsa yasa ya shafo yawon kana yace "Ki 茩ara tofan yawo kiga banda abinki da hauka meye yawonki zai min?" Da sauri tace "Kai ne mahaukaci wlh bani ba mara tsoran Allah bai min matar Ubansa, aikin kawai mutum a baka Musa a ciki fir'auna, wlh na tsanaeka bana ko son ganin fuskar ka" a wannan lokacin Sheikh ji yay zcyarsa ta tsaya gaba 蓷aya da harba tsayawa yawa yay kawai yana Kallonta kamar statue, da 茩yar ya samu ya fisgi Numfashinsa kana yace "U have no idea akan abinda zan maki kika 茩ara dan gan tani da wata mummunar kalma, Yeah! I believe it na yarda da zcyta akan cewa ina sonki bazai ta蓳a daina cewa Ina sonki ba sai dai idan Numfashin Sheikh ne ya tsaya, Uhm matar uba kuma? Shi yasa naga nine wanda ya fara huda tantanin budurcinki Wheel nine kika zo da kuka akan na soki? Mace ai daman ance zuma ce ga 蓷an 蓷ano ga harbi, amma ni 蓷an 蓷anonta kawai na sani har abada banga abinda zatai min naji harbinta ki sawa ranki cewa ko wu茩a kika 蓷auka kika kashe Sheikh ya dawo duniyar nan bazan fasa fa蓷ar abin yake rai na ba, _SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE LOVES you Zahraaah, i love You Zahraaah"_ ya 茩are maganar yana kifa kansa a 茩irjinta ya shiga sauke ajjiyar zuciya tare rungome ta tsaf a jikinsa "Kaga malam a zumi nake wlh Allah zaka sanya nai maka ihun kwarto yanzu nan na tonae asirin da kake 蓳oyewa" kallon idanunta yayi kafin a hankali yace "Kada ki sake ha蓷a ni da kalmar kwarto wlh banda ina jin tsoran Allah da sai na karya azumin da kike mgn akai". Baki ta mur gu蓷a tace "eh 蓷in da mene idan ba kwar...," Bai bari ta 茩arasa fa蓷a ba yay saurin sanya bakinsa cikin nata, sam baiyi dan jin da蓷i ba bare azumin sa ya rau nana, yayi dai dan dakatar da ita, dad蓷an 茩amshi bakinsa wanda tafi so fiye da komai amma a wannan karan ji tayi har wani wari yake mata, bakinsa ya zare Muryarsa na rawa yace "I love You so much Zahraaah, dan Allah kada ki za蓳i hukunta zcyata akan abinda nai maki bayin kai na bane, zyata gaf take da fashewa Zahraaah ki tausaya min ko sau 蓷aya ne ina 茩aunar ki ina maki sahihiyar 茩auna, _乇丐賷鬲賷 賰賱 丨賷賳 兀賳 鬲賰賵賳賷 賲賱賰鬲賷貙_ _賵兀賲 兀賵賱丕丿賷 賵丕賱馗丕賴乇賷丞 賰賵賳賷 賮賷 丨賵丕乇貙_ _賵爻丕卅乇 賰賱丕賲 賮賲賷._ Ya fa蓷a yana 茩ara rungome ya shiga fidda numfashi da sauri虏, soyayyarta ta gamayi masa illa a zcyata banda haka da tuni ya manta da babin rayuwarta a yau 蓷in nan, amma he never give up yaci gaba da dauriya zai ro茩i Ubangiji akan ya yaye masa idan kuma da alkairi Allah ya kawo masa mafita, shamfatar sa tayi ta 蓷auki tare yankar hannunsa zafi da ra蓷a蓷in da yaji yasae ya saketa da sauri yana runtsa idanunsa, bai tsaya jira jin wani abu yay waje da sauri yana ri茩e da hannunsa, yin duniya Arjun yay masa amma ya茩i kulasa da 茩yar ya bari aka duba hannun kana suka huce airport not too long jirginsu ya 蓷aga zuwa 茩asa mai 茩arfi zucyarsa Sheikh na cikin da azabtuwa da abinda Fannah tai masa amma har abada ko da gaske zata kashesa bazai janye 茩udirinsa yana addu'ar kuma Allah ya sauketa lfy domin hakan ma wata damace ya samu da wannan tunanin jirginsu ya keta sararin samaniya... 馃寶daman al'茩awari nai dan Allah ku sani addu'a馃槱 zazza蓳in zamani na neman kamani idan ya kwantar dani da matsala wlh pray for me. NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Welcome back 69-70 Sheikh jirginsu ya sauka a 茩asa mai tsarki, Yayinda suka fara ibada baji ba gani, kullum Sheikh yana hanyar ka'aba yana kaiwa Allah kukansa, domin shike da ikon yaye masa dukkan damuwarsa, a kullum ya 蓷ura goshinsa a 茩asa addu'ar sa ta farko Allah ya sadashi da Amminsa, abu na biyu wannan babban al'amarin daya kunnu masa kai idan da alkairi tsakaninsa da Fannah Allah ya kawo masa komai cikin sau茩i, sannan Allah ya farkar da ita daga nauyayyen baccin da take, dan yana da tabbacin dukkan bala'in da ruwan rashin mutuncin da tayi masa bata cikin hankalinta, a hankalinta koda bata sonsa da gaske yasan ba zata jefesa da wannan munanan kalaman ba. Sosai ya 茩o茩arin wajan ya danne damuwarsa yaci gaba da ibada cikin dauriya da kuma jajircewa, ya barwa Allah komai fatansa 蓷aya kafin ya koma 9ja Zahraaansa ta dawo cikin hayyacinta kuma zai ta addu'a bazai gaza ba. 苼angaren Fannah ta da蓷e da mantawa da rayuwar Sheikh rayuwarta take hankali kwance, ko sunansa taji an ambata tashi take tabar wajan, Barrister yin duniya yayi da Fannah akan ya kwanta da ita amma da zarar yay niyyar hakan sai yaga Fannah ta koma masa wata ba茩ar halitta mai ban tsoro. Mami itama a lokacin ta fahimci shigar 茩aramin ciki a tare da ita dan haka ta shirya yadda zata samu Sheikh cikin ruwan sanyi. Yau sun kai azumi na ashirin da 蓷aya da Sheikh na zaune saman kujera sanye da farar Jallabiya hannunsa ri茩e da Apple yana gutsira a hankali, Fareeq na zaune shima yana danna wayarsa bell ce ta fara 茩ara alamar suna da ba茩o kuma shike ka蓷a bell 蓷in, Fareeq ya mi茩e tare da nufar wajan 茩ofa bai tsaya jiran wani abuba ya bu蓷e 茩ofar idanunsa suka sauka kan wani saurayi 茩yak茩yawan gaske fuskarsa cike da fara'a ya mi茩awa Fareeq hannu sukai musabawa yace "Sunana Aslam Deedat, ina son ganin Sheikh Imam hamdan Balarabe kamar yadda yay min appointment jiya da muka ha蓷u a ka'aba" Fareeq yace "ok to bari a sanar masa ko" Aslam yace "Ok! No wahala" idanun Sheikh a rufe Fareeq ya 茩arasu yace "Yaah Sheikh kana da ba茩o wai Aslam Deedat" bu蓷e gajiyayyun idanunsa yay tare da saukesu akan Fareeq yana son ya tuna inda yasan sunan amma abubuwan da sukai masa yawa a brain ba zai sanya ya tuna one time ba, jinjina kai yay yace "Ok yazo" juyawa Fareeq yay tare da komawa bakin 茩ofar ya cewa Aslam ya shigo, farin sosai a fuskar Aslam ya shiga ciki bakinsa 蓷auke da Sallama, kasa zama yay sbd kwarjini da haibar Sheikh. Sheikh kansa a 茩asa dan bai 蓷ago ba sbd bugun da zcyarsa take masa, sai da yaji shiru kana ya 蓷aga kyawawan idanunsa zuwa ga fuskar Aslam, ba tare da yace komai ba ya nuna masa kujerar dake farcing tasa, zama Aslam yay kana yace "Barka da dare" Sheikh ya 蓷auki Malt ya kai bakinsa kana ya zame yana 蓷an fidda numfashi a hankali ba tare daya amsa Aslam ba ya mi茩a masa tattausan hannunsa yace _" Azunnu annaka bikhair"_ shiru Aslam yay dan bai san mene Sheikh yace ba gane haka yasa Sheikh ya 蓷an 蓷auke kansa gefe yana mai Istigifari a ransa yace "fatan kana lfy?" Murmushi Aslam yay yace "Lfy Allhamdulillah" jinjina kai Sheikh yay yace "Ma sha Allah!" Shiru sukai gaba 蓷aya Fareeq kam idan ya juya ya kallo Yayan nasa sai ya juya ya kalli Aslam sosai yake son cewa wani amma sbd abinda ya bashi mmki amma ya shanye ya bisu kawai da ido, sunkuyar da kai Aslam yay yace "Daman alfarma nake nema a wajan ka, a cikin Alfarmar da kakewa mutane" Juyawa Sheikh yay ya kalli Aslam can kuma yace "Allah ya ban iko" kai tsaye Aslam yace "Ammina ke sonka wlh, kullum tana jin tafsir 蓷inka, to abun ya ban banta dana da tun sanda taga an haskaka a t.v shkknan muka rasa kanta, abinci ba taci sosai ita dai Sheikh, to mgnar Gsky ba tayi niyyar zuwa Oumara ba amma tunda taji kace zaka Oumara shkknan ta cewar Papi itama zata dan dai kawi tazo ta ganka, dan Allah 蓷an uwa Yayana kai mana alfarma ko zuwa ne Ammi tayi ko gaisa" tunda ya fara mgn Sheikh ya lumshe idanunsa yana sauraran mgnar Aslam kafin bu蓷e ido yace "Kada ka damu, kaban number wayarta zan kirata, yanzu babu wani lokaci amma nai maka al'茩awarin da zarar ba koma 9ja akwai inda zani so daga nan zanzo har gida na gaisheta" sosai Aslam yay farin ciki yace "Ngd Sosai Allah ya 茩ara girma Allah ya baka abinda kake so" mi茩ewa Sheikh yay yana fa蓷in "We Are family now kada ka damu" Aslam ya mi茩e zai mi茩awa Sheikh hannu shi Kuma Sheikh ya jawosa jikinsa tare da rungomesa ya masa gaisuwar larabawa" daga sukai Sallama Aslam ya tafi gida cike da farin ciki. Mama kolo zau ne ita da Ya Falta suna ta aikin miyar idi, Baba Baa'na ya shigo hannunsa ri茩e da ledoji manya, da Sauri Yana ta mi茩e ta amshi ledar tace "Allah ya saka da alkairi Baba wannan kaji haka" murmushi Baba Baa'na yay yace "wlh wani bawan Allah yaban hadda Zakka fa" Mama kolo tace "Ma sha Allah ya jikin Kawo Madu?" Yace "da sau茩i wlh,daman ina son muyi mgn dake" kallonsa tayi tace "wacce magana ce wannan da baza a barta sai bayan Sallah ba?" girgiza kai Baba Baa'na yay yace "kusan dole ce ji nake kamar akwai wani babban abu da zai faru dani" mi茩ewa tayi tace "ka sawa ranka nutsuwa kayi hqr zuwa bayan idi hankali ya kwanta sai muyi mgnar" kallanta kawai yay sai bai ce komai ba ya kalli Ya Falta yace "Ga mgani na amso 蓷auki ki kaiwa Kawo Madu jikin nasa sai addu'a ciwon ciki Lokaci guda" mi茩ewa Ya Falta tayi jiki a sanyaye tace "In sha Allah! Allah zai bashi Lfy" ta fa蓷a tana ficewa daga gidan ri茩e da maganin, tana zuwa gidan Kawo Madu ta samu matarsa na kuka sbd yanayin jikin nasa, kasa mgn tayi kawai ta bisa da ido. Granny ce ri茩e da magani tace "Maza shaa maganin mugun ji da mugun gani kenan, wannan cikin 茩alau zaki haifawa Barista shi" Ya tsuna fuska Fannah tayi tai wani fresh tai kyau sosai fatar jikinta ta murje ga girman jiki data 茩ara ta zama babbar mace, brest da hips 蓷inta sun 茩ara girma sosai, tana sanye da wata red gwon mai kyau wacce ta haskata, shan ruwan ta kenan tayi sallar Issh膩 da ashan, girgiza kai tayi tace "Granny nace nifa ba wani ciki gare ni" ha蓳a Granny ta ri茩e tace "Mahammadur Rasulullah (S.A.W) ashe ma茩aryaciyya na zama bani da Lfy, to banyi gantalewa da zan fa蓷i magana ace ba haka ba, ga nonowa nan sunyi sa蓳a虏 alamun shayarwa su nuna jikin ki? Maza amshi kisha tun ranki bai 蓳aci ba?" Kar蓳a tayi tana shagwa蓳e fuska idanunta ya cika da 茩walla duk ta zama wata shagwa蓳a蓳蓳iyya, "To basai kici kanki ba? Nidai magani ne dole kisha a to! Wa kike dashi a nan 蓷in banda ni kuma?" Badan tasu ba ta amshi maganin ta fara sha, washe baki Granny tayi tace "Hamdalan kasiran 拼ar nan ko ke fa, ai shiyasa jiya da nai waya da Imamu nace ya ha蓷u min kayan baby wlh, shima na lura yana son cikin" wani tiririn ba茩in ciki da damuwa ne ya tawowa Fannah ita gaba 蓷aya ta manta da wani Sheikh kamar yadda bata yadda da cikin jikinta ba, jug 蓷in maganin ta saki tare da mi茩e tai part 蓷inta zcyarta a cunkoshe, Bahaiyya ce tace "kema Granny da wahalar da kai tunda bata son let her go" mi茩ewa Granny tai tace "Uwarki ce wahalalliya kaji min fitsararriyar yarinya bari naje wajan uwar taki naji idan ita take daki kimin rashin 蓷a'a?" Tana fa蓷in haka ta nufi part 蓷in Mami a gaban dressing mirror ta sameta tana tauna 茩an茩ara, baki Granny ta saki tace "Ke kuma masifar data sameki kenan ko? Meye shan 茩an茩ara kuma?" Kallonta Mami tayi tace "Granny bake na nunawa Result 蓷ina cewa ina juna biyu ba? 茦ilan shike sani ci?" "Ayyo! Naga alama shi cikin na Barista ne ashe" da mmki Mami ta kalli Granny sai kawai tai Murmushi tace "Soon za kiji mai shi" ta蓳e baki Granny kana ta fice daga part 蓷in tana sababi. Fannah tsaye take gaban mirror tana ganin yadda cikin 茩aramin lokaci ta zama Babbar mace ta kyau na ban mamaki, hankali kwance take gudanar da rayuwar amma yau tuna mata da sunan Sheikh da akai taji ranta duk a 蓳ace, tsana mafi muni ta kewa Sheikh wacce bata san dalilin yin hakan ba, a hankali kuma ta sanya hannunta saman lafaffan cikinta tace "Tayaya zan samu ciki daga yin abu sai 蓷aya?" Wata zyar tace _"Rabo mana Fannah_" dai kuma ta girgiza kai tace "It's impossible! Wlh dana haifi cikin she茩e gwamma ban zo duniyar ba baki 蓷aya, daman yay amfani kenan dani wajan cimma burinsa zan shayar dashi mmki wlh zai san cewa mace goba ce tunda shi 蓷an akuya ne ya saba bin mata, haka kuma banyi mmki ba daya nemi matar Ubansa 茩ilan shima ta haka yazo Duniyar" ta fa蓷a tana sakin kuka wanda bata san dalilin yin nasa ba, tunanin abinda Sheikh yay mata har take jin zafin sa ta duba taga babu kawai ta tsane sa ne, ya ilahi ita inane zata sanya kanta, Tabbas akaci gaba da ambatar sunansa ba茩in cikin haka zai iya ajalinta baki 蓷aya, saman bed ta fa蓷a tana sauke numfashi data rufe ido cikakkiyar surarsa mai kyau da tsari ce take bai yana a cikin idanunta, kuka ta 茩ara saki tace "i hate him! I hate you Sheikh na tsanaeka wlh" Uncle Sham ne ya kalli Matarsa Anut Amina kana yaci gaba da Rubutun da yake a diary 蓷insa, bayan ya gama ya mi茩e tsaye yace "Maman Huda let's talk pls" 蓷an kallonsa tayi tace "Abban Huda, bari na bawa Huda magani to" jinjina kai yayi sai kuma ya koma ya zauna, Anut Amina kuma ta shige cikin 蓷aki, wayarsa ya 蓷aga ya kira Arjun, ba jimawa Arjun ya 蓷auka suka gaisa Uncle Sham yace "Mohd yaushe Imame yace maka zai dawo?" Daga can 蓳angaren yace "Uncle wlh bai fa蓷a ba" Uncle Sham yace "Ok naga jibi idi _that's why i am asked you"_ Arjun ya kwantar da kansa a shoulder Aliyah yace "Hkne banyi tunanin zai jima haka ba Nima" mi茩ewa tsaye Uncle Sham yay sbd baccin daya keji yace "Ok! Ba damuwa Allah ya dawo dashi Lfy" Arjun ya amsa da _Ameen_ kana suka ajjiye kiran. Uncle Sham na shiga bedroom 蓷insa ya huce bathroom ya watsa ruwa kana yay shirin bacci ya zauna ya nata jiran Anut Amina amma shiru, kwanciya yay yana addu'a Allah ya kaimu sayi mgnar. Sheikh na tsaye sanye da farar Jallabiya misalin 茩arfe 12:30 sbd yau shine zai jaa sallar _TAHAJJI_ a babban masallacin makka dake jidda, yay kyau sosai ya rufe kansa da hirami sbd 蓷an sanyin dake busawa da alama kuma yau rana ce mai muhimmanci ana sanya ran ganin dare mafi suyiwa wanda kowa yake fata da burin ya gansa wato _DAREN LAILLATUN KHADDRI_ gyara tsaiwarsa yay jin Fareeq shiru bai fito ba yasa walking slowly ya fara takawa zuwa bedroom 蓷insa kwance a samesa yana ta bacci cike da jin da蓷i, lumshe idanunsa kana ya nufi wajan fridge ya 蓷auki bottle water mai sanyi ya kwarara wa Fareeq, a firgice ya farka ya bu蓷e baki zai mgn yaga Sheikh tsaye ya ha蓷e hannayensa a 茩irji ya 蓷ura masa gajiyayyun idanunsa wanda kullum suke a lumshe, juyawa yay ya fara tafiya tare da fa蓷in "Get down my friend" yana fa蓷in haka ya fice, bacci cike idanun Fareeq haka yaje ya watsa ruwa ya 蓷aura Alwala kana ya sanya jallabiya irin ta Sheikh, cike da nutsuwa a jere suka nufi masallacin. Sallar raka'a goma sha 蓷aya Sheikh yaja bai idar ba sai wajan 3:45 kana ya shiga kwararo addu'a wanda da yawa sai da suka zubar da 茩walla, addu'a Sheikh Babu kalar wacce bai ba, yay addu'a tsakaninsa da Fannah sau ba adadi yana da tabbacin yadda zucyarsa ke azabtar dashi da soyayyar Zahraaansa abu ne mai wuya ace ita ba alkairi bace a garesa. Bayan an sallame mutane da yawa sun fita shikam tan茩washe 茩afafuwansa yay tare da bu蓷e Alkur'ani ganin hakan yasa Fareeq shima ya bu蓷e. Daga can 蓳angaren Governor Deedat ne yake ta sakin ajjiyar zuciya idanunsa akan Sheikh wanda tunda ya shigo masallacin yake kallonsa. mi茩ewa yay tsaye a hankali ya fara tafiya ya tsaya dai-dai kan Sheikh harya bu蓷e baki zai mgn sai kawai ya juya da sassarfa sbd sarawar da kansa yay masa. Yau ta kama jajiberin sallah 茩arama tun safe al'ummar gari suke ta kai koma, kowa yana Shirin zuwan 茩aramar sallah,masu amsar 蓷inki mayi masu siyo kajin miya nayi wasu kuma suna ta siyan kayan miya. Tun safe Granny ta kira wasu mata da zasu tayasu aikin Sallah dan haka cikin nutsuwa suka fara aiki sbd kada lokaci ya 茩ure masu. Bayan ansha ruwa Misalin 10:30 na dare Fannah na 蓷akinta daga ita sai 3gauther sai half vest a jikinta ta sanyawa gashin kanta ribbon tana kwance saman bed time to time ya kanji fa蓷uwar gaba. Barrister ne ya fito daga part 蓷insa waya ma茩ale a kunnansa yace "Haba Alhaji Kamal kafa san ko waye Barrister, wlh bazan 蓳ata shekaru na a banza ba, dan haka watch and see what will going to happen" Alhj Kamal yay dry yace "Wlh ina tausaya maka, idan baka tsaya ka fahimci abinda yake gabanka da irin wutar daza ta tashi to zaka kwana ciki" Barrister yace "Uhm kai ka sani ni nasan har gobe babu wanda ya san true colour 蓷ina" jinjina kai Alhj Kamal yay yace "Ina fatan haka sai goben" daga nan sallama sukai kai tsaye Barrister ya nufi part 蓷in Fannah tana kwance ta lumshe idanunta farar fatar ta sai 茩yalli, a hankali ta bu蓷e idanunta sbd 茩arar Kofar da taji da sauri ta mi茩e sbd ganin Barrister tsaye a kanta idanunsa sunyi jajir, kanta ta 蓷auke shi kuma ya sakar mata Murmushi tare da 茩arasawa inda take tsaye yana zuwa yakai hannunsa zai ri茩eta tayi saurin yin baya, tsayawa yay yana Kallonta cikin damuwa kana ya kalli cikinta inda gudan jinin sa ke ciki yace "Fatima kin san how long na kasance babu ke? Bana son nai maki ba dai-dai sbd jinina dake jikinki, amma ki sani a yau bazan bar 蓷akin nan ba sai na samu ha茩茩i na" kallonsa tayi zcyarta na bugawa ba tare da tace komai ba, idanunsa a rufe banda wutar sonta babu abinda yake 蓷awainiya dashi, da sauri ya 茩ara matsawa inda take yace "Nayi kewarki sosai nayi rashin ki rabu na dake tun first night 蓷in mu so allow me to enjoy my dear Fatima" ya fa蓷a yana 茩ara ri茩ota da 茩arfi wata gigitacciyyar 茩ara ta saki lokacin da Barrister ya ha蓷ata da jikinsa ya fara 茩o茩arin zame vest 蓷in data rufe kyawawan brest 蓷inta masu wanda suka 茩ara girma gwanin sha'awa, idanun Barrister har wani ruwa yake kawowa baya gani da jin komai sai Fannah dake gabansa, duk yadda tasu kwacewa kasawa tayi sbd 茩arfin Namiji dana mace ba 蓷aya bane bai rabu da ita ba sai da ya samu nasarar zame vest 蓷in jikinta ta 茩ara sakin 茩ara tare da sanya duka hannayenta ta rufe 茩irjinta dasu, wani lalataccen murmushi yay lokacin da idanunsa suka sauka akan matasan tsayayyun brest 蓷inta, wanda a zahiri wannan shi ne gani na farko da yay masu amma anasa 茩aramin tunanin ya 蓷auka ya da蓷e da sanin su, jikinsa har rawa yake da dukkan 茩arfinsa yasa hannu ya zare nata hannun tare mannata da jikin bango slowly ya kai bakinsa saitin nippy 蓷inta yana gaf da 蓷urawa yaji an turo 茩ofar da wani irin 茩arfi, da sauri ya 蓷aga kansa wanda ya gani ba 茩aramin gigitasa yay ba, amma meye nasa da zai shigo masa 蓷akin mata? Fannah najin Barrister ya saketa ga Kuma tsaiwar mutum da taji ko kallan gabanta ba tayi idanunta a rufe da gudu ta 茩ara inda mutumin yake tana zuwa ta shige jikinsa tare da rungomesa taki wani gigitaccen kuka jikinta duk rawa yake, da sauri Sheikh ya gyara tsaiwarsa sbd jin kamar zai yadda dashi sbd yadda ta fa蓷a jikinsa ba zato. Idanunsa da suke lumshe ya ware tare da sauke su akanta da sauri kuma ya 茩ara runtsa idanunsa bai san lokacin daya 茩ara shigar da ita jikinsa ba yay covering 蓷inta da faffa蓷an 茩irjinsa, kana ya sauke kallonsa akan Barrister suka shiga kallon kallo! Mmki ya hana Barrister cewa komai dan haka yabi ta gefen Sheikh ya fita a bunsa yana fita ya samu Fareeq tsaye a Parlo yana shan fresh milk. Ganin yadda take kuka sosai tana jijjagasa yasa a hankali ya saki wata wahalalliyar ajjiyar zcy yana mai 蓷an taune le蓳ansa tare fesar da iska daga cikin bakinsa kafin ya daidaita tattausan la蓳蓳ansa a saitin kunnanta cikin zazza茩ar muryarsa yace _"It's okay Fatima Zahraaah, I'm here nothing will happen to you je..wel"_ ya fa蓷a yana rungome ta a jikinsa, cak ta tsaya da kukan zcyarta na harbawa da 茩arfin gaske sbd Muryarsa daya daki kunnanta da sauri ta 蓷aga kanta ta kallesa taci Sa'a idannunsu ya sarke cikin na juna. _Wai mene haka ne馃槱why labarin yake taja haka ne?? Gashi na kusa kai book 2 amma labarin da 蓷an saura idan ya kaini book 3 akwai sabon payment馃馃か Ina gdy sosai da addu'oin ku Allah yabar 茩auna jiki gashi da sau茩i_ SIRRIN MU isn't free book is for sale contact to subscribe 08119237616. NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: When Destiny Call 71&72 茦o茩arin kwace jikinta Fannah tayi sbd wani ba茩in ciki daya kamata, da ace tun shigowar sa tasan cewa Sheikh ne babu dalilin da zai sanya taje inda yake bare ta nemi taimako daga wajansa, idan akwai Mutumin da tafi tsana a duniya bai huce Sheikh ba, ta gwamma ce Barrister ya kwanta da ita da ace ta ra蓳o inda Sheikh yake, _"Goodness"_ ta fa蓷a a bayyane tare da saurin ma茩ale jikin Sheikh lokacin da taji saukar lallausan softness hands 蓷insa a 茩asan mararta, tuni jikin Fannah ya 蓷auri rawa take ta turesa amma babu dama, cikin 茩asa da murya dai-dai kunanta Sheikh yace _"丕賱賱賴賲 乇亘 賰賲丕 丕賳毓賲鬲 賮夭丿賳丕"_ _(Ya uban giji kamar yadda kayimin wannan ni imar kaqaramana)_ ya 茩are maganar yana tattare rigar ta sama a hankali ya dinga shafa cikinta yana jin yadda soyayyar unborn child 蓷insa ke ratsa jinin jikinsa, Kuka ta sanya masa ganin ta kasa kwatar kanta, a hankali ya ware hannayenta data dungole su a 茩irjinta yay saurin ha蓷ata da faffa蓷an 茩irjinsa wanda ya 蓷an 茩ara fa蓷i da cikar suma, tsaf ya rungome ta yana jin yadda zyrsa tai kewar sahibar tasa, da sauri Fannah ta tura fuskarta tsakiyar 茩irjinta sbd softness lips 蓷in Sheikh da taji a ramin cibiyar ta a hankali ya shiga hura mata iska yana lumshe idanunsa, wani 茩yak茩yawan murmushi ya saki wanda ya haddasa lomawar dimples 蓷insa da bayyanar teeths gave 蓷insa siririya mai kyau da tsari, sai da ya tabbatar jikinta ya saki kana ya ware la蓳蓳ansa yay kissing cibiyar ta tare da tsotsa ka蓷an, gaba 蓷aya jikin Fannah ya saki masifa ce fall ranta wacce tayi niyyar sauke masa amma yadda tai weak tasan ko bu蓷e baki ba zata iya ba, gaba 蓷aya yabi ta suka zube a saman bed yana 蓷an fidda numfashi tare da sexcy sounds mara sauti sosai. Cikin dadda蓷ar muryarsa mai cike da nutsuwa da kamewa yace _"Ya rabbi ka karemin gudan jinina, Ya Ubangiji na ka kulamin dashi domin rayuwarsa a wajanka take, Ya Allah ka sanya masa hqr da tawassali tun yana cikin mahaifiyarsa! Ya Allah ka sanya masa nutsuwa da dangana, Allah ka bashi sa'ar rayuwa, Ya Allah ka sanya yazo duniya bisa Aminci da Lfy! Allah ka kula min da gunan jini na"_ ya 茩are maganar yana kifa fuskarsa gaba 蓷aya a cikin nata yana jin yadda zcyarsa ke halbawa, yana sonta yana son jin 蓷umin jikinta, Ita yake bu茩ata gaba 蓷aya yana son yay sharing dukkan wani feelings 蓷inta gareta, amma sam bai shirya jin ma茩a茩en maganganun da zata fa蓷a masa ba, ba komai zyrsa a yanzu zata 蓷auka ba, mutsi ta fara wanda yasa ya sauke 苼oyayyiyar ajjiyar zcy tare da zare jikinsa daga nata, baya taji zata fa蓷i sbd jirin daya 蓷ebe ta yay saurin ri茩eta da sauri ta boge hannunsa idanunta fal 茩walla tace "Azzalumi! macuci! Maha'inci! Butulu! Maci Amana in sha Allah sai Allah ya rama min abinda kayi min me gemun banza kawai" runtse idanunta yay yana jin duk wata mgnarta yadda take dokan 茩ahon zcyarsa, rinannun idanunsa ya 蓷aga tare sauke su a kanta, fesar da numfashi yay kana yaja 茩wantaccen gashin fuskarsa _(saje/gemu)_ fuskarsa na fidda annuri dan bai bari taga 蓳acin ransa ba, cikin kamewa da nutsuwa ya isa gabanta yana 茩are mata kallo from head to toe yace _"Fatima Zahraaah! Ina sonki gaba 蓷aya, And i like ur attitude! Ko zaki uwata da ban san inda take ba bazan ta蓳a cewa bana sonki, And kin san me all abubuwan nan da kike min wlh ko a 茩afar Sheikh da zaki gane da kin 蓷auki wata hanyar amma komai naki birgeni yake, kuma duk sanda kika 茩ara yimin mgn makamancin wannan baki san me zan maki ba"_ wata harara ta zabga masa tace "An gaya maka gur蓳atattun mgnar ka zai sauya ra'ayin Fannah ne? Wlh ba'a haifi wanda ya isa ya sani zama dakai ba, 蓷an isa irinka kwarto kamar...," Bata 茩arasa fa蓷a ba taji yay mata wata cafka tare da ha蓷ata da jikinsa, bada rawa babu Abinda jikinsa keyi ya 茩wa茩wa茩umeta sosai kamar zai 蓳alla mata 茩ashin baya har sai data saki 茩ara, idanunsa yay jajirrr jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a, yasan bazai ta蓳a iya dokan ta ba amma hakan da yake mata ka蓷ai yasan purneshiment ne, 茩arar data sake yi ne yasa ya sassauta ri茩on sbd gudan jinin sa dake cikinta, 蓷ago kansa yay kana yay copping face 蓷insu bakin sa na rawa yace "Why? _Why Zahraaah what i have done to you"_ idanunta cikin nasa tace "I hate you Imam hamdan Balarabe na tsaneka Sheikh" ware manyan idanunsa yay waje yace _"Goodness!_ Ni Malaminki kika tsana?" Kai tsaye tace "Malamina Uba na ne?" Murmushin 茩arfin hali yay yace "Na maki al'茩awarin nan da 1week wannan bakin idan ance ya furta kalmar tsana ga Sheikh bazai iya ba ke da kanki za kiji kunyar abinda kika aikata" murgu蓷a masa baki tayi ya bu蓷e baki zatai magana yay saurin sanya mata Tattausan la蓳蓳ansa wanda suke fidda 茩amshi a cikin bakinta a zafafe ya fara bata wani fitananniyar sumbata wacce ita ka蓷ai zaiwa mutum nuni da yadda Sheikh Imam hamdan Balarabe yay missed Zahraaansa a lot missed mai yawan gaske, har wani cizon tongue 蓷inta yake, kaf yawon bakinta sai da ya zu茩esu tass bakinta banda zafi da zugi babu abinda yake ga wani irin abu da yake mata yawo a jiki, ganin yana neman e zaucewa da huce 茩a'ida yay saurin sakinta idanunsa a rufe yana rarraba hanya ya fice daga cikin bedroom 蓷in Allah ya taimaketa duk babu kowa a parlo. yana fita Fannah ta fa蓷a saman bed ta rushe da kuka tana jawa Sheikh Allah ya isa, dan ya tasu mata da wani azababban feelings wanda yake damunta da alama cikin jikinta ya 茩ara mata son Namiji, mi茩ewa tayi tsaye tana goge hawayen fuskarta kana ta nufi bathroom yana duba pad 蓷in jikinta taga farin ruwa da sauri ta yar tana 茩ara jin tsanar Sheikh na nunkuwa a ranta, da haka tai wanka ta sauya kaya kana ta fa蓷a gado wani wahalallan bacci yay gaba da ita da alama baya rasa na saba da 蓷umin jikin Sheikh da taji. Sheikh kam kasa bacci yay yadda yaga rana haka yaga dare. Washe gari ta kama idin 茩aramar Sallah Sheikh ya shirya cikin wata bugaggiyyar Gezner fara tass sai 茩yalli take, ko ina ya juya 茩amshi ke tashi a jikinsa, bakinsa sai mutsi yake yana fa蓷in _"Allahu Akbar鲁! La'ilaha illallahu Allahu Akbar walillahil ham"_ a haka har ya isa Mosque ya ja Sallah raka'a biyu kana yay hu蓷u ba, daga nan gidan su Arjun ya huce ya gaida Umma, Arjun ya kalli Sheikh yace "Muje muci Abinci Madam ta gama nasan ba babbar Sallah bace bare kace sai kaci kayan ciki" ta蓳e baki Sheikh yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "har wani abincin kirki matar taka ta iya?" Dry Arjun yay yace "Ni bazan ce komai ba, amma yau duk abinka sai ka shiga ciki ai yau daman ranar ziyara ce" kwa蓳e fuska Sheikh yay yana lumshe idanunsa ba tare da yace komai, Murmushi kawai Arjun yay tare da kama hannun Sheikh ya fara jansa zuwa part 蓷insa, Aliyah na zaune tasha ado cikin wata atamfa golden mai haske, tana ganin Sheikh yaja vail ta rufe jikinta sbd tasan halin Sheikh yanzu zai茩i shigowa, Zama yay yana 蓷auke idanunsa sbd Arjun daya bawa matarsa side hug yana sakar mata Murmushi yace "Matar Kinyi kyau har ba'a mgn" nuni tayi masa da Sheikh yace "ke 茩yalle wannan ya fini rashin ta ido akan mace" 茩wace jikinta tayi tace "Buddy barka da dawowa daga 茩asa mai tsarki, anyi sallah Lfy?" Ba tare kalleta ba yace _"Ta茩茩abbalallahu Minna wahh minkii"_ jinjina girman jan ajin Sheikh tayi wanda ya ri茩a ya zama 蓷abi'arsa, mi茩ewa tayi ta nufi kitchen tana shiga wayar Arjun ta 蓷auki 茩ara ganin sunan Uncle Sham yasa Arjun yace "Wai Buddy ina wayarka meye amfaninta?" "Uhm" kawai Sheikh yace Arjun kuma yada wayar a handsfree Muryar Uncle Sham ta cika wajan inda yake fa蓷in "Imam ina son ganinka yanzu" shiru Sheikh yay kana ya gyara zamansa yace "In sha Allah! Uncle zan zo" Uncle Sham da yake kallon matarsa data mi茩e tsaye yace "Mgna ce mai muhimmanci kada kai wasa" Jinjina kai Sheikh yay yace "In sha Allah Uncle" yana fa蓷in haka yay Shiru tare da rufe idanunsa, Aliyah ce ta 茩arasu cikin Parlon da babban tray, wanda yake 蓷auke da funkaso da miyar agoshi miyar taji naman kaza ga sinasir da masa, sai soyayyan naman kaza da farfesun 茩afar saniyya. Barrister ne tare da Alhj Kamal a parlon ba茩in sa suna tattaunawa, a hankali aka Turo 茩ofar Mami ce 蓷auke da basket ta shirya abinci a ciki satar kallon Alhj Kamal tayi shima ya kalleta sai kuma suka 蓷auke kansu, ajjiyewa tayi tare da zama tace "A'a yau Alhj Kamal a gari gsky baka da kirki yaushe rabon dana ganka?" Dry yay yace "Komai kamawa take yanzu ba gashi nazo sanadin Sallah ba?" Tace "Haka ne! Anyi Sallah lfy ya iyali?" Yace "Allahamdulillah" daga haka ta mi茩e tana sauke ajjiyar zcy, wayar Barrister ta fara 茩ara ya 蓷auka tare dayin Sallama, Shiru yay sai kuma yace "Subuhanallah! Yaushe ne?" Shiru yay yana sauraran abinda ake fa蓷a kana yace "Ok ba matsala zan biyo bayanku" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar tana sakin dry. Uncle sham ya kalli Anut Amina yace "Maman Huda mgn ce dani, kin茩i bani hankali ina jin idan ban sauke nauyin abinda yake kaina ba kamar nayi ba dai-dai ba ne" kallonsa tayi tace "Haba Abban Huda, bari dai nazo naji mgnar nan" ta fa蓷a tana nufar kitchen shiru Uncle Sham yay abin duniya duk yay masa zafi ga Sheikh har yanzu mai zo ba, wayarsa tai 茩ara ya 蓷auka ganin sunan Baba Baa'na yasa yay picking yana fidda murmushi Baba Baa'na ya kalli 蓷an uwansa dake suma ya tabbatar yau jikin kawu Madu yau sai abinda hali yay yace "Shamsudeen! Jikin Kawo Madu ya tashi sai suma yake gashi yana ta kiran sunan ka" da sauri Uncle Sham ya mi茩e tare da 蓷aukan key 蓷in wayarsa yana fa蓷in "Subuhanallah! Gani nan zanzo yanzu bari na siyi online ticket yanzu" Anut Amina tace "A'a Lfy dai?" Kasa ce mata komai yay sai rungome ta yay Murya can 茩asa yace "I love You! Ki kula da Huda" bai tsaya jiran me zata ce yay waje yana kiran driver. Sheikh tunda ya samu yaci Funkaso guda biyu wani bacci yay gaba dashi a saman sofa abinda bai ta蓳a yi ba kenan bacci da Zhur. Sai bayan asar ya tashe bayan sunyi Sallah suka nufi gidan Uncle Sham Anut Amina ta tabbatar masu Uncle Sham ya fita itama gata san inda ya nufa ba. Kai tsaye gida ya nufa yana zuwa ba kowa a Parlo kai tsaye part 蓷insa ya shige yana zuwa ya samu Mami zaune a saman kujera tana shar蓳ar tana ganinsa ta mi茩e tsaye tare da fa蓷in "My Sweet Imam na shiga uku" ta fa蓷a tana fa蓷awa jikinsa. 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: When All Is Gone 73-74 Da sauri Sheikh ya zare Mami daga jikinsa yana mata kallon baki da hankali, sai kuma ya sauke 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya yana jiran yaji mene kuma zata fa蓷a masa nan gaba, Mami kuka ta saki tace "My Sweet Imam wlh mahaifinka baya tsoran Allah! Baya kulawa da ha茩茩in Aure,Nima mutum ce kamar kowa amma bai damu da halin da nake ciki ba bai damuwa daya zauna dani ya kasance dani ba" sai kuma ta 茩ara sanya kuka tana nufarsa ya 茩ara ja baya still shanyayyun idanunsa na kanta, tace "Dan Allah My Sweet Imam ka taimaki rayuwata help me, ka taimaki mahaifiyar ji nake kamar zan bar duniyar" jajayen idanunsa ya juya mata wanda ya sanya Mami ta 茩ara zaucewa tama rasa mene zatai, Yau Sheikh ya zama na Musamman 茩aunarsa ta musamman ce take yawo a jinin jikinta, musamman yanzu da yake yawo bisa 茩afafuwansa sai cikar halittar sa tafi fitowa tare da bayyana! Kasa mgn Sheikh yay sai Kallonta da yake da ido, Mami ta zube saman e ta ri茩e 茩afafuwansa tace "Dan Allah My Sweet Imam ka taimaki Maminka, kai kawai nake dashi a yanzu kai ne kawai zaka iya bani abinda nake bu茩ata" da 茩yar ya samu ya fisgi Numfashinsa tare da bu蓷e daradaran idanunsa waje cikin nutsuwa da kamewa yace "Me kike so? Me Abba yay maki?" Ya fa蓷a yana lumshe idanunsa jine haka yasae Mami Mi茩ewa tsaye ta tsaya daf da Sheikh idanunta fess cikin nasa cike da soyayyarsa tace "Sweet Mahaifinka na da蓷e rabon dana kasance dashi! Ina bu茩atar Namiji yau 蓷aya ka cikamin burina ka 蓷auke min rashin mijina kuma mahaifinka,ka maye min gurbinsa pls Sheyykh" ta fa蓷a tana 茩ara matsawa jikinsa, with much surprise Sheikh ya dinga kallon Mami yana son gasgata zan canta amma maganganun ta sun masa nauyi a kunne dama 茩wa茩walwa, cikin rashin fahimta yace _"Pardon?"_ Murmushi ta saki tace "Haba sweet na! Kamar ba 蓷an zamani ba kaga abinda nake nufi" ta fa蓷a tana 茩o茩arin rungomesa da sauri yaja baya yana zare idanunsa yace "kai! What? Ni kike tunanin zan aikata hakan God forbid!" Ya fa蓷a tana taune le蓳ansa, cikin dakiya tace "Eh! Nasan kaima kana bu茩ata shekarunka sukai kai tarayya da mace, na maka al'茩awarin wannan zai zama *SIRRIN MU* our secret bazan ta蓳a bari kowa ya sani ba yau 蓷aya" ta 茩are maganar taja shafa fuskarsa zuwa jajayen la蓳蓳ansa, iska ya fesar kafin ya 蓷an bu蓷e baki yace "Yasubuhanallah! Da matar uban nawa? Zina mafi muni? Da wannan ranar gwamma ba'a haifi Imam ba" soyayyarsa ta rufe mata ido tace "Wlh Sheikh saika kwanta dani, kasan how long dana kasance ina mafarkin samunka? Dan Allah kada kace a'a bazan iya hqr da kai" fiddo idanunsa waje yay yace "To fya蓷e zaki min kenan ko?" Da sauri tace "Wlh indai zaka tsaya" hannunsa ya har蓷e yana 蓷an sakin murmushi tace "ok go ahead" cikin sauri ta 茩arasu wajansa tana 茩o茩arin rungome yay saurin zare hannunsa ya zabga mata wani 茩yak茩yawan mari wanda ya kusa zata zauce tayi baya zata fa蓷i ya ri茩eta yace "Nasan ne nake, koda ni 蓷an iska ne na gwamma ce naje waje na nema da ku蓷i dana kwana da matar Ubana, ki 蓷auka na ta蓳a aikata hakan to wannan 茩addara ce daga mai duka wanda babu wanda ya isa ya kaucewa 茩addarar sa, dan haka ina jan kunanki tun ina kallonki da raguwar mutunci ki fice ki ban waje" kuka ta saki sbd masifar dake damunta duk abinda Sheikh yake fa蓷a ba abinda ta gane saima kunnuwanta da suke jiye mata wasu kalamai dana ban, cikin zafin nama ta tashi ta fa蓷a jikinsa tare da qanqamesa ta shiga 茩o茩arin zura hannunta a wani ke蓳antaccen shashe da sauri yay ball da ita tare dasa hannu ya jata zuwa bakin 茩ofar Parlon sa yana fidda ta yasa key kana ya jingina da jikin 茩ofar yana fesar da numfashi tare runtsa idanunsa wanda ya kejin sunyi masa nauyi ga wani zafi da suke masa. A hankali yaja jikinsa zuwa cikin bathroom yana jin wata kasala na shigarsa abubuwa da yawa sun masa yawa yama rasa wanne kalar tunani ya dace yayi, bayan ya watsa ruwa ya sanya Armless da 3gauther kana ya 蓷auki ruwan zam虏, da gayan magarya ya bu蓷e ruwan tare da kafa bakinsa ciki ya shiga karanta sururin karya sihiri, sai da ya gama kana ya jijjiga tare da ajjiyewa gefe guda yana jiran ya jigo yaje har inda take ya 蓷ura mata idan ta茩i sha. Fannah na kwance ta kasa cin komai sai rarraba idanu take ko mutsin kirki ba tayi ta zama kamar wata statue, wayar tace tayi 茩ara sunan Ya Falta taga yana yawo da sauri ta 蓷aga tare da mannawa a kunanta, daga can 蓳angaren Ya Falta tace "Autar Mama kina lfy" kwa蓳e fuska tayi tace "Ya Falta wlh duk a tsorace nake" Shiru Ya Falta tayi sai da Fannah tace "Lfy wai? Meke faruwa gaba 蓷aya bni da nutsuwa dan Allah mene?" Kasa magana Ya Falta tayi sai kawai ta kashe wayar tare da ri茩e Yana suka shiga rera kuka, baki da hanci Fannah ta saki ta shiga juyawa wayar ta kasa fahimtar komai bare da kirasu, sa蓳anin hakan ba sai kawai ta kashe wayar baki 蓷aya. Uncle Sham na sauka a airport ya 蓷auki mai taxci zuwa unguwar su Kawo Madu basu da蓷e a hanya ba suka 茩arasa, bai ganin nawa ya bawa mai taxci 蓷in ba ya nufi cikin gidan jikinsa na rawa duk da 茩o茩arin danne damuwarsa da yayi, yana shiga a tsakar gidan ya samu Baba Baa'na da Mama kolo sai matar Kawo Madu dake rusar kuka, dubansa yakai wajan Kawo Madu da yake ta faman suma an rasa mai yi masa komai, da damuwa a fuskar Uncle Sham yace "Yaya akai aka barshi a gida bayan yana cikin wannan halin?" Baba Baa'na yana share zufar yace "Wlh ya茩i bari ko ta蓳a shi ayi bare har akai sa wani asibiti, yace kai kawai yake son gani" Uncle Sham ya mi茩e tsaye yace "Yanzu ganie shi kuma bai san inda kansa yake ba" Baba Baa'na yace "meye abinyi to?" Kai tsaye Uncle Sham yace "A samu mai taxci yanzu mu huce asibiti" Baba Baa'na ya mi茩e kana ya kalli Mama kolo yace "Muje ina son mgn dake" Uncle Sham yay gyaran yace "Time is not our side, mu fara abinda yake gabanmu i think is better" Baba Baa'na yace "hkne bari naje muga" wayarsa Uncle Sham ya 蓷auka ya shiga kiran Number Sheikh wacce Arjun ya tura masa amma baya 蓷auka sai ringing take, tsaki Uncle ya sauke kana ya kira ta Arjun ya jita a kashe, Message ya shigayiwa Arjun da sauri kana ya tura yana gamawa ya cire sim 蓷in ya sanya a cikin aljihun sa, wayar kuma ya ajjiye saman window. Baba Baa'na yana fita ya nufi Babban titi ya da蓷e tsaye kafin ya samu taxci ya shiga suka nufi unguwar da suke da zama, suna tafe amma tunani ne fal ransa, a wannan karan babu wacce take ransa kuma ta tsaya masa irin Mamansa _(FANNAH)_ tunaninta kullum yake damunsa, musamman da yake yawan mafarkinta tana cikin wani hali, dafe kansa yay ya shiga kiran sunan Allah yana jin kansa nayi masa nauyi a haka suka 茩arasa bakin 茩ofar gidan, yana shiga suka kana Kawo Madu tare da sanyasa cikin mota, matarsa tace zata sukace a'a ta zauna, juyawa tayi sai kuma ta dawo da sauri tana ri茩e hannun Kawo Madu ta saki kuka addu'ar da take son yi masa ta gagara fa蓷in komai. Uncle Sham a gaba sai Kawo Madu da Baba Baa'na a baya a haka suka 蓷auki hanyar zuwa babban prvt hospital. A can cikin jejin Sambisa Tu蓳e ne kwance cikin hali na rashin lafiya ko lafcecen hannunsa ya kasa 蓷agawa sbd yadda ya kejin zafi da ra蓷a蓷in ciwon na shigarsa, Tijama da jikinta ya fara janye wa ta kalli Tu蓳e tace "Yakai jikana, ka sani cewa idan har haka tashi ba ka taimaki wannan ahlin ba, to kamar baka cikawa 拼ar uwanka Airah burinta da muradin ranta ba, a yau komai zai iya lalacewa ba, wannan itace ranarka, wannan itace ranar! Ranar da zaka taimaki duban rayuwaka ranar da muke jiran zuwanta ka tashi kaje ka riskesu" ta fa蓷i mgnar ta ri茩e masa hannu, numfashi Tu蓳e ya fisga da 茩arfi idanunsa na tsiyayar da 茩wallar ba茩in ciki da kuma damuwa da tarin tsanar kansa daya kasa cikawa 茩anwarsa muradinta wanda ta tashi dashi tun tana yarinya, kallon Tijama yay yace "Ya kaka ta! Ki sani a yanzu dani da gawa duk kusan abu 蓷aya muke, babu abinda zan iya lokaci kawai nake jira, a yanzu wannan ahlin bamu suke bu茩ata ba addu'a da taimakon Allah suke nema" Girgiza kai Tijama tayi a karon farko ta shiga zubda 茩walla tace "Me kake nufi da haka Tu蓳e? Kana nufin Mu zuba idanu akan wannan lukutar masifar? Kana nufin Mu zuba idanu a rama zuciyoyi biyun da suka mace a 茩aunar junansu? A yanzu bana damuwa da halin da Fatima take ciki, domin tana tare da Sheikh zai iya magance mata komai da izinin Allah, Amma Sheikh wa yake dashi? Kana tunanin zai iya shallake abubuwan da suke shirin samunsa, abubuwa mafi muni daga wajan wanda bai zato ba bai kuma yi tsammani ba? Haba akwai duba akan wannan lamarin" Murmushin 茩arfin hali Tu蓳e yay yace "Haba Kakata, kada ki manta damu dasu duk Abu 蓷aya yayi mu, Allah Ubangiji Subuhanahu wata'ala shi ya halarci mu, kuma nayi imanin duk zcyar da take da imani take kusanta kanta ga Allah ba zata ta蓳a tuzarta ba, al'茩awari guda nayi maki wanda ko shine 茩arshen taimakon da zanyiwa Sheikh Imam hamdan Balarabe Tabbas zanyi masa" Tijama ta kallesa tana sakin Murmushi tace "Tabbas wannan bawa na Allah bazai ta蓳a tuzarta ba, Sheikh Imam hamdan Balarabe zakai farin ciki farin ciki na har abada, gudan jinin ka zasu zama abin alfaharin ka, wata rana sai an samu Babban Malami kuma magajin mahaifinsa" Sheikh na kwance yay rigingine idanunsa na saman bedroom 蓷insa, kana kallonsa zaka fahimci kamar tunani yake amma a zahiri 茩wa茩walwarsa a toshe take ya samu wani irin shock wanda bai ta蓳a samun kansa a ciki ba, Mi茩ewa tsaye yay yana gyara zaman 3gauther 蓷insa yana tafiya cike da nutsuwa da kamala, gashi dai yau ranar farin ciki ce wacce ya kamata ace kowa yana farin ciki, sbd shan ruwa da akai _(茩aramar Sallah)_ cikin nutsuwa da kamewa ha蓷i da cikar haibarsa ya 茩arasa bakin fridge kana ya dur茩osa dai-dai tsayin fridge 蓷in ya 蓷auki bottle water mai sanyi tare da Apple guda 蓷aya, yana gamawa ya nufi babban Parlo, tunda ya 茩ara so wajan Fannah taji ranta ya fara 蓳aci hakan yasa ta shiga sakin tsaki tare sauke nauyayyiyar ajjiyar zcy Granny dake zaune ta 蓷ura 茩afa 蓷aya kan 蓷aya ga plate 蓷in farfesun kaza wanda yaji kayan 茩amshi sai tiriri yake akan cinyarta, kallon Fannah tayi tace "A'a Allah ya baki hqri, kyaci kanki yau naga jaraba, daman ance mace da ciki akwai iya neman mgn" Mami dake wajan ta saki wani shu'umin murmushi kana ta maida kallonta ga Sheikh wanda kwarjininsa ya cika mata ido "Yooo duk mai ji da masifar sa basai dai ta 茩are a kansa ba, fisabilillahi?" Ta fa蓷a tana kallon Bahaiyya da wacce take latsa wayarta da alama ita takewa tambayar, a hankali Sheikh ya 蓳alle murfin bottle 蓷in tare da kafawa a bakinsa ya fara sha yana lumshe gajiyayyun idanunsa Granny tace "Amina na nan zuwa ita da ko蓷a蓷蓷iyar 拼arta" Sheikh ya kalli Granny tana 蓷an shafa 茩irjinsa yace "Uhm! Ba kyau fa" ya fa蓷a yana zama kujerar dake farcing Fannah kana ya maida hankalinsa kan Film 蓷in da ake a telemundo na _When All Is Gone_ ta蓳e baki yay a ransa yana fa蓷in "Iskanci everywhere" kana ya sauya tashar zuwa CNN, ko inda fannah take bai kalla ba bare tasan cewa ya damu da ita, amma 茩asan zcyarsa wata iriyray azaba yake sha, sbd tafarfasar da take masa akan so da 茩aunar _Zahraaansa_ mi茩ewa Fannah tayi ta nufi kitchen tana tafe a hankali bu蓷a蓷蓷an hips 蓷inta na yawo ta cikin Laffaya data sanya golden da ratsin ruwan huda, 茩afarta fara tass domin ta da蓷e rabonta da lalle, daman niyyar ta idan taje gida Ya Falta ko Yana wasu suyi mata. Kitchen ta shiga idanunta yay raurau kamare zatai kuka, jingina tayi sbd sarawar da kanta yake mata, mgnar cikin ta fa蓷o mata, cikin sanyin jiki ta sanya lallausan hannunta a saman cikin tana son gasgata mgnar cikin amma tunaninta da zcyarta sun茩i bata ha蓷in kai, ganin tana son zaucewa yasa ta shiga ha蓷a lemon juice domin shine abinda tafi so a yanzu sbd bata wani laulayi. Granny ta kalli Sheikh tace "Shi Campanin zaka rufe? Bisa wanne dalili kenan?" Ta gefen idanunsa ya kalleta kana ya sauke 苼oyayyiyar ajjiyar yana 蓷an saita kansa idanunsa a hanyar kitchen 蓷in yace "Kawai fa, ana samun ku蓷i sosai amma bana ra'ayi?" Mami ta kalli Granny sai kuma ta sauya yanayi tace "na 蓷auka shine Company da Barrister yake kula maka dashi?" Bai ce komai ba ya mi茩e tsaye tare da nufar kitchen yana tafe yana fa蓷in "Granny bari na samu cup of coffee" yana fa蓷in haka ya shige cikin kitchen 蓷in rufe 茩ofar yay ganin bata juyawa ba yasa walking slowly ya nufi inda take tsaye, hucin numfashinsa mai fidda wani dad蓷an 茩amshin ya fara dokanta idanunta ta runtse, tana jin 蓳acin ranta na 茩ara yawa, cikin nutsuwa Sheikh ya danya hanunsa a ququnta tare da manno bayansa da nata, a tare suka fidda wani numfashi, Fannah kam ta 蓷auki al'茩awarin ko kala ba zata ce dashi ba, kansa ya 蓷ura a bayanta yana jin nutsuwa na shigarsa a hankali ya fara ware Laffaya jikinta ya 茩yak茩yawan bayanta ya bai yana rigace half vest a jikinta, slowly ya fara 茩asa da hannunsa zuwa ramin cibiyar ta, bakinsa daf da kunanta yace _"Zahraaah"_ ya fa蓷a yana fesa mata Numfashinsa a kunne tare da sakar mata fitananniyar sumbata 茩asan kunanta, Wheel hannunsa na yawo bisa cibiyar ta. Arjun yana tsaye a kitchen shida Aliyah tana ha蓷a masa tea yaji wayarsa tayi 茩ara alamar notification ya shigo, sassauta ri茩on da yay mata yayi kana ya 蓷auki wayarsa yana 茩o茩arin bu蓷e passward 蓷in Aliyah ta saki ihu sbd ruwan zafin daya zubu mata a 茩afa a rikice ya saki wayar ta fa蓷a jikin jug 蓷in shayin take ruwan shayin ya fara shiga cikin wayar. Drip guda uku aka sanyawa Kawo Madu sai manyan injection da akai masa, anso bashi gado amma Kawo Madu ya茩i yarda, ana gama yi masa dukkan retirement 蓷in daya dace ai masa aka samu ya farfa蓷o yaji Kwari, Sannan suka nemi kai taxci wajan 茩arfe goma na dare suka 蓷auki hanya, Kawo Madu ya kalli Uncle Sham kana ya ri茩e hannunsa yace "Shamsudeen ka kira min Imam ina bu茩atar ganinsa, babu da wani lokaci" jinjina kai Uncle Sham yay yace "In sha Allah ka kwantar da hankalinka" Kawo Madu ya kalli Baba Baa'na dake gaba shida driven taxci 蓷in yace "Lokaci yayi da Imam zai san cewa...," Bai 茩arasa maganar ba sbd salatin da Baba Baa'na ya saki shida drive, Uncle Sham ya 蓷aga kansa da sauri ya runtse idanunsa yana karatu sunayen Allah da kuma kalamar shahada, wata 茩atuwar tirela ce irinta babban Company tayo kan motar su Uncle Sham nan take kuma taxci 蓷in tai 茩ar茩ashin tirelar, lokacin da taxci 蓷in ta shige 茩asan motar ji kake wani 茩uuuuuuuuu tassss kawo nan su Uncle Sham suka fashe gaba 蓷aya. Sirrn mu isn't free book contact me to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Emotional 75-76 Not too long mutane suka zagaye titin inda accident 蓷in ya faru, tashin Farko Baba Baa'na aka fara cirowa lokacin tuni rai yay halinsa, sbd cikinsa daya fashe ta hanyar tayar motar data taka cikinsa, daga Baba Baa'na sai Kawo Madu shi babu abinda ya same sa amma yana kwance sam蓳al kana Kallonsa kaga matacce, Uncle Sham ba kowa ya iya tsayawa yaga gawarsa sbd munin da jikinsa yay banda jini dake gudu babu abinda yake yawo, kansa fita yay cif. Haka driven su Uncle Sham shima yaji rauni gaba 蓷aya babu wanda ya tsira da ransa kafin kace wani abu an kashe titin gaba 蓷aya ana jiran zuwan Ambulance, Ambulance na zuwa aka 蓷auki gawar su Uncle Sham, securities kuma suka fara bincikar motar Company abun mmki babu driven babu dalilinsa, motar Company 蓷in securities 蓷in suka ja zuwa police station. Ambulance na zuwa asibitin aka shigar da gawarwakin zuwa lap domin yin bincike bayan nan aka fara duba daga ina mamatan suka fito domin samun sau茩in Impormation zuwa ga families nasu. Deedat na zaune ya 蓷ura Aditya a cinyarsa hannunta ri茩e da chocolate, idanunsa akan t.v dawowarsa kenan daga Government house, gaba 蓷aya yau bashi da wani kuzari fuskarsa walwala ya rasa meke damunsa kwana biyun nan fama yake da wani ciwon kai mai azaba ga rashi bacci daya rufe idanunsa zai dinga ganin wasu magic na mutane suna masa yawo a cikin idanunsa, wani lokacin har kukan mace ya keji ya rasa me yake masa da蓷i, Mutsin da yaji ya sanya ya bu蓷e idanunsa tare da sauke ganinsa akan Ammi da take tsaye cikin kayan bacci tai kyau sosai, amma damuwa na shimfi蓷e a saman fuskarta, Murmushin dole ta sakar masa kana ta sanya hannu ta 蓷auki Aditya wacce bacci ya 蓷auke ta a jikin Papi, ba tare da tayi masa mgn ba ya nufi part 蓷insu dashi Lokacin wajan 9 da 蓷uriya tana zuwa ta bawa Nanny Aditya dama tuni Anushka tayi bacci, bayan ta bada ita ta dawo inda Deedat ke zaune, ta gefen idanunta ta kallesa taga dai hankalinsa baya kanta dan haka ta share ta 蓷auki kindirmon daya sha suger da zuma ta tsiyaya masa a mug kana ta 茩ara matsawa kusa dashi tare da kama hannayensa duk biyun ta zamesu daga ri茩on da yaywa kansa, fararan idanunsa ya bu蓷e ya fara 茩o茩arin sakar mata Murmushi, bata tsaya jin wani abu daga garesa ba ta kafa masa mug 蓷in a baki, sanyin kindirmon ya sashi sakin ajjiyar zcy yana 蓷an matse hannunta daya ri茩e, zame bakinsa yay yana sakin Murmushi yace _"it's my turn first lady"_ ya fa蓷a yana 蓷an mannata da jikinsa ya 蓷ura mata a bakinta, sai da ta shanye rayuwar kana ya sakar mata fuskarta yana fa蓷in "Yau she za'ai wa Twins 茩anne?" Marai-raice fuska tayi tace "Ba wannan ba, Meke damun Ur Excellence ne? Kwana biyu you're not on your right sense kana sani damuwa" bu蓷e ido yay yana shafa kanta zuwa wuyanta yace "Uhm! Me zai damu Deedat ne banda damuwar sanyin idaniyarsa?" Kwantar da kanta tayi 茩irjinsa tace "Ur Excellence nifa bana da wata damuwa, kawai ina jin kewa ne" Kallonta yay yace "Sure?" Ta gya蓷a masa kanta yace "Kullum kina nuna cewa you're strong woman, amma damuwar fuskarki a kullum 茩ara fallasa asirin zcyar ki take, Why Ayushert?? Me yasa kike son sanyawa kanki damuwa har haka ne? Damuwa bata magani sai dai ta sanyawa mutum wank ciwon nada ban, Ni Mijin ki ne idan wani abu nai mki ki fa蓷a min _I promise to you I'll change_ zan sauya zan gyara" girgiza masa kai tayi tana 蓳oye hawayen idanunta tace "Ba kai min komai ba, kuma har abada bana tunanin zaka min" yace "Then Meke damunki gayamin?" Kuka zata sakar masa ya tashi tsaye tare da mi茩ar da ita tsaye yace "It's okay! Basai naji ba Allah ya yaye maki kuma ya kawo maki sau茩i" yana fa蓷in hakan ya jata zuwa flat 蓷insa kansa ne ya sara gabansa ya fa蓷i da sauri ya kalli a gogo yaga 10 da wani abu, in sha Allah gobe zai ziyarci Likita. Sheikh ya 蓷an yi gyaran murya kana ya 蓳oye tsoran dake ransa ya kalli Anut Amina yace "Yanzu mene na kuka kuma? _In sha Allah nothing will happen to him, in sha Allah"_ Anut Amina tace "Na kasa nutsuwa ina jin Dadyn Huda kamar baya cikin hayyacinsa, wlh ga bana fa蓷uwa yake" Arjun yace "Ki kwantar da hankalinki, bari Abba (Barrister) yazo muji kiran da akai masa" Granny ta cire bakin zani tace "Shkknan su kuma yaran duk a gantali za'a neme su a dinga rasawa fisabilillahi? Allah ka dubu idanun bayinka ka dawo mana da wannan bawan Allah" Lumshe idanunsa Sheikh yay yana jin Yadda zcyarsa ke bugawa tsoro da damuwa duk ya gama cikasa, amma ko a fuska bai nuna ba yana 茩o茩arin danne damuwar dake ransa, Mami kallon kowa take domin ita damuwarta a yanzu baya huce Sheikh tana tunanin ta Yadda za'ai ta samu kansa cikin sau茩i, mi茩ewa tsaye Sheikh yay Arjun yace "Buddy ina zaka?" Bai kulasa ba yaci gaba da tafiya zuwa library 蓷insa, Granny tace "Itama waccen ta aro rashin kirki ta sanyawa kanta, to duk ba sai dai suci kansu ba fisabilillahi? Ni ai ba za'a kashe ni da rai na ba" sarai Arjun yasan da Fannah take kawai yay shiru tunani masu yawa na damunsa, ga lalacewar wayarsa shi dan haushi tunda ya ajjiye ta bai 茩ara bi ta kanta ba. A hankali Sheikh ya tura 茩ofar library room 蓷in nasa, kana ya sanya kansa ciki yana 蓷an fesar da numfashi su yake ya ke蓳e shi ka蓷an ko ya samu nutsuwa a ransa, jingina yay a jikin 茩ofar yana tunanin mgnar P.a 蓷insa da yace an sace motar Company 蓷aya an rasa, to waye ta 蓷auka me zaiyi da ita? Mene ma'anar 蓷aukan da yay? Duk wannan shine abinda ke damunsa amma babu mai bashi amsar duk wannan tambayar da yay, ware fararan rikitattun idanunsa yay sbd shasshe茩ar kukanta da yake jiyowa, cikin nutsuwa ya fara taka 茩afafuwan sa tare da jefa manyan idanunsa yaga ga inda zai ganta, a dur茩oshe ya ganta ta cure waje guda jikinta sai rawa yake sbd zazza蓳in masassara daya kawo mata ziyara, ga 茩uncin zcyr da yake damunta a kwana biyun nan, uwa uba fa蓷uwar gaban da take, tsaye yay a kanta yana karantar yanayin ta kasa cewa komai yay sbd idan yay mgnar wannan karan bai san mene za tace masa ba, Musamman daya fahimci abinda yake damunta wajan kashi biyu ne, cikin jikinta wanda har yanzu bata yarda dashi ba shike 茩ara sanyata take masifa, ga kuma ma茩a sudin abinda yake sata damuwar, wanda ya riga yasan ko menene shi ya 蓷auki niyyar 蓷aukan mataki cikin gaggawa yana jiran lokaci ne. Cikin nutsuwa ya dur茩osa dai-dai inda take tsugune a taushashe ya kira sunanta _"Zahraaah"_ kine 蓷agowa tayi sbd haushin sa data keji amma a yanzu tana bu茩atar mai lallashinta tana bu茩atar mai kula da ita,tana bu茩atar mai kwantar mata da hankali da sata farin ciki. Jin tayi shiru ta茩i yarda ta 蓷aga kanta yasa ya 蓷ura lallausan hannunsa a wuyanta fiddo idanunsa waje yay sbd zafin da yaji ya ratsa shi da sauri kuma ya 茩arasa zubewa a wajan yana sanya hannunsa tare da jiyowa da ita gaba 蓷aya zuwa garesa sosai jikinta ke rawa ta kasa yarda kuma ta kallesa bai tsaya jiran komai ba ya mannata da jikinsa ya rufe tsam a 茩irjinsa tare da fara shafa kanta yana bubbuga bayanta alamar rarrashi, 蓷umin da taji yasa ta 茩ara narkewa a jikinta harta manta da tsanar da tayi masa mai taimakon ta kawai take nema, jin yadda duk ta shige masa yasa ya sanya hannunsa ya 蓳alle bottles 蓷in gaban rigar sa faffa蓷an 茩irjinsa wanda yake cike da gashi masu kyau da tsari sai Shinny yake ga yadda brest 蓷insa suka bu蓷e gefen nippy 蓷insa yana zagaye da wasu siraran gashi wanda sukai masa 茩awanya, yana gama bu蓷e 茩irjinsa yasa hannu ya ware mata Laffaya jikinta yana mmkin yadda take son zama da 茩ananun kaya wanda ganinsu ka蓷ai yake sanyawa ya fita a hayyacinta ya zautar da tunaninsa. Zare Laffaya yay ya barta daga ita sai 茩aramin sket iya laps (Cinyoyin) 蓷inta sai kuma wata 茩aramar riga mara hannu wacce ta tsaya mata iya saman cibiyar ta, Booms 蓷inta sun cika sosai kamar zasu fasa 茩irjinta hakan kuma baya rasa na saba da cikin jikinta daya fara 茩wari, wani irin sanyi ne ya shiga ratsa mata 茩ofofin fatar jikinta zuwa cikin 茩ashinta wanda kai tsaye sanyin yake samun gurbi a cikin 蓳argon ta, ganin yadda jikinta ke rawa idanunta suna tsiyayar hawaye ga yadda take taune lips ka蓷ai yasa ha fahimci zazza蓳in ya gama cin 茩arfinta, cikin kulawa ya ware hannayenta kana ya mannata da jikinsa suka sauke ajjiyar zuciya a tare shi ya sauke numfashi ne sbd zafin jikinta daya daki farar fatarsa, ita ta saki ne sbd abubuwa kusan guda biyu na farko sanyin jikinsa wata fara connecting da jikinta, sai kuma wani shock da taji ya kamata fatar jikinta ta fara mutsawa yanayin data da蓷e dashi tana dannewa ya fara dawo mata sabo, zagaye hannunta tayi ta ri茩e ququnsa tana cije baki, rungome ta yay sosai yana hura mata iska a cikin kunanta a hankali kuma ya fara sutale 拼ar fingilar rigar jikinta, idanunta wanda sukai nauyi ta bu蓷e ta kalli 茩yakkyawar fuskar mai cike da haiba jin hucin numfashinta yasa ya ran茩wafo da fuskarsa sosai hakan yasa ya 茩ara matseta a jikinsa, fuskarsu ta ha蓷e sosai hadda bakinsu yana kan saitin na 蓷an uwansa, idanunta na zubar da hawaye suna sauka a 茩irjinsa, bakinta na rawa tace "Na tsaneka Sheikh! Bana sonka" ta fa蓷a tana ri茩e bakinsa tare da fara sha, lumshe idanunsa yay sosai ta bashi da dry, ga zafin jikinta ga masifar dake damunta ga kuma neman mgnar da take a tsakiyar daran, 茩arasa zare rigar yay da sauri ta 茩ara shigewa jikinsa sbd bayyanar bawar 茩irjinta. Barrister na zaune cikin mota shida Alhj Kamal yace "Nafa 蓷auka wani ke kira ashe kai ne why baka shigo ciki ba?" Wani files Alhj Kamal ya mi茩awa Barrister yace "Ga contact 蓷inka Nan an kammala abinda kake nema shekara da shekaru yau ya samu congratulations" da farin ciki Barrister yace _"Wow! What a great new?_ Wow Hamdan Balarabe you're lucky dame zan biyaka?" Alhj Kamal yace "Kawai saka samin hannu a wannan file 蓷in" da sauri Barrister yace "Ina file 蓷in ai ba jira kawo sa kawai, Gsky ga faranta kashi 80 na burina ya cika" Alhj Kamal ya mi茩a masa file 蓷in yana fa蓷in "Haba! Nafa san yadda kake son Contact 蓷in" hannu ya sanya masa yace "Bari na shiga ciki ngd Sosai, kasan komai ai?" Murmushi Alhj Kamal yay yace "Ba damuwa ngd fa" daga haka sukai sallama Barrister ya dawo cikin Parlon. A zaune ya samesu gaba 蓷aya har lokacin kuma Anut Amina kuka take ta rungome Huda, Granny banda share hawaye da face majina babu abinda take, Arjun na zaune yana tunanin halin da Sheikh yake dan hankalinsa bai kwanta ba, Mami ma idanunta ba kan hanyar Library 蓷in, Fareeq yay jigum yana ta tunani, Buhaiyya tana zaune da waya a hannunta bincike akai sosai akan gawar su Uncle Sham cikin Sa'a kuma aka samu Sim card a cikin aljihun sa, gaba 蓷aya suna securities 蓷in kansu ya toshe sun manta da gidan Redio, sosai Accident 蓷in ya gigita su, domin har yanzu jini ya茩i tsayawa a jikin gawar Uncle Sham, kai tsaye aka nemi wata 茩aramar waya aka sanya sim 蓷in ciki, contact 蓷in ciki suka fara dubawa har suka zo kan wata number da akai saving da _DEEDAT BALARABE_ haka nan mai kiran yaji number tai masa dan haka kawai yay dailing number. Suna zaune gaba 蓷aya a gida 蓷aya sun kasa bacci kowa da abinda yake damunsa, Yana Ya Falta, Mama kolo matar Kawo Madu. Wayace ta 蓷auki 茩ara Mami dake kusa da wayar tana mmkin tafkekiyar wayar wace domin bata ta蓳a ganinta ba, Barrister dake tsaye ya kalli wayar yace "Wannan fa? Ina me ita?" Arjun ne yace "Ta Buddy ce" Da mmki Mami da Barrister harda Granny suka kalli wayar kafin Barrister yace "When yay waya?" Arjun yace "Ba jimawa ai Abba" a dai-dai nan kuma wani kiran ya sake shigowa Mami tai saurin 蓷auka tace "Bari na kai masa" kallanta kawai Arjun yay tsoro ya shigesa, sai dai bai ce komai ba, kai tsaye Mami ta nufi hanyar Library 蓷in. Lumshe idanunsa Sheikh yay yana jin Yadda Fannah ke kissing bakinsa cikin wani irin salo na musamman gaba 蓷aya ba a hayyacinta take ba, fesar da numfashi yay tare da fisge bakinsa kwa蓳e fuska tayi idanunta a rufe ta bu蓷e baki zata saki kuka yau saurin rufe mata bakin ta hanyar sanya bakinsa ciki, Wheel hannunsa na cikinta yana shafa tare dayin sama dashi zuwa tsakiyar kyawawan 茩irjinta, cikin wani irin hali ya 茩ara sakar mata da wani kalar numfashi mai kama da gurnani, slowly ya zare bakin yace _"Stop cry Zahraaah, I'm here nothing will happen to you Jewel, ok just hug me you'll feel better My dear Fatima Zahraaah"_ cikin kuka tace "I hate you Sheikh Imam hamdan Balarabe na tsaneka, bana son...," Saurin matse nippy 蓷inta yay wanda ya sanya tai saurin ri茩e mgnar tana ma茩ale sa, kafin cikin zafin nama jikinsa har rawa yake ya mirginata 茩asa tare dayi mata rufa, 茩arar da yaji da kuma salatin da yaji an tafka yasa ya juya yaga Mami tsaye a kansu... Sirrin mu isn't free book is for sale contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV 鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Matter's Of The Heart 77-78 _SEASON 7 KITCHEN_ _BAN TA苼A GANIN WAJAN DA SUKA 茦WARE WAJAN TSARA LAFIYAYYAN *CAKE馃嵃* IRIN 7 KITCHEN BA, SAU TARI NI *NIMCYLUV* BAI GIDANA YA KAN YAWAN TAMBAYTA INA NAKE SAMUN LAFIYAYYAN CHOCOLATE AND MILK CAKE KAMAR HAKA? DOMIN DUK RANAR CIKAR HAIHUWARSA NA NAKE ZUWA A TSARA MIN CAKE NA ABIN MMKI BARI KUJI YADDA ABIN YAKE._ *Mata iyayen nagarta馃拑馃徎馃拑馃徎* Shin kin iya girki? Idan kin iya wane iri kikafi 茩warewa akai? To ba haushe ya ce dai ko kona da kyau ka 茩ara da wanka馃泙馃従. Ina muku albishir da cewa Season 7 sun shirya tsaf dan koyar daku yanda zaku ha蓷a cake na celebration kala kala, da kuma donuts ga kuma bonus recipe na yanda zaki ha蓷a lemo馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎. Duk wannan gara蓳asar za'a ha蓷ata ne da Videos kamar agabanki a keyi馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎. Baya ga haka kuma zamu baki damar mallakar pdf da zaki ajiye abunki a waya dan gaba. Idan bakya sauyawa yara abincin makaranta kullum sai indomie wannan damar ki ce. CAKE 茒IN SUN HA茒A DA; Red Valvet Chocolate cake Vanillah. Ring donuts Filled donut Bamboloni Duk wannan abin zaki iya shine da gara蓳asar Naira dubu 蓷aya kacal 1k馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎. Maza biya ku蓷inki a nan lambar akawunt 蓷in. 0026971316 Gtbnk Balkisu musa galadanchi. Saiki tura shaidar biyanki ta nan. 07084161619. Ku tuntu蓳i wannan lambar domin 茩arin bayani. 08039424298. Sai an gwada akan san na 茩warai. __________ Ganin Mami tsaye a kansu ba 茩aramin mmki abin ya bawa Sheikh ba, yama rasa mene zai yi, kansa yaji ya sara da 茩arfi wanda ya sanya yay saurin fa蓷in _"Yasubuhanallah!"_ lumshe gajiyayyun idanunsa yay ya shiga fesar da numfashi, ba tare da zare Fannah daga jikinsa ba ya gyara zamansa tare da 茩ara manneta da 茩irjinsa, cije baki Mami tayi tana jin yadda wani abu mai 蓷aci yazo ya shige ta cikin bakinta, abinda take so take burin mallaka shine wata banza ta samesa cikin sau茩i, hannu tasa ta ri茩e ququnta tace _"Wow! What a nice couple"_ ta fa蓷a tana zagayesu kana ta 蓷ura da fa蓷in "Da kyau Imam, da kyau how long ka kasance da matar Ubanka? Ashe dalilin daya sanya kenan ka茩i amsar tayin da nai maka kenan ko? Uhm! Finally *TA FARU TA 茦ARE...!* zanyi maganinku gaba 蓷aya zaka gane cewa ni Saudat idan naso Mallakar abu baya yimin wahalar samu, enjoy your time Sweet Imam ka huta abinka" ta fa蓷a tana kallon tattausan hannunsa dake saman cikin Fannah, cije baki tayi sai kuma hawayen ba茩in cikin ganin Fannah da Sheikh suka shiga zubo mata, wayar ta ajjiye masa tace "Nayi al'茩awarin sai ka zama nawa ni 蓷aya kuma zakai mmki" tana fa蓷in hakan tai waje tana goge Idanunta, kamar ba ita tai kuka yanzu ba. Wata kamilalliyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke what's going on? Meke shirin samun sa ne? What is this? Ya rabb, something bad gonna happen Allah ya kawo komai cikin sau茩i amma Tabbas there's something happens menene? Why bai tunanin cewa da Mutane a gidan ba? Bai damu da ganin da Mami tai masu ba, yadda jikinsa yake a mace yake komai bisa jagoranci zyrsa ba tare da tunani ba. Kansa ya kunce komai ya dulmiye masa, gaba 蓷aya ya rasa meye hakan meke damunsa, fesar da numfashi yay a hankali ya ware manyan idanunsa wanda sukai dan jaa ba sosai ba, ya sauke ganinsa a kanta tai lamo jikinsa idanunta a rufe har yanzu jikinta rawar sanyi yake sai tsotsar le蓳anta fuskarta har wani yellow take, sosai yake mmkin farin farar ta amma duk da hakan bata kamashi a haske ba, yanayin farin su ba 蓷aya bane, haske Sheikh irin na larabawa ne, nata kuma irin na 拼an India ne sbd yanayin jikinta sosai yake 蓷aukan hankalinsa, duk wannan abun da yake bai yadda idanunsa sun sauka a 茩irjinta ba, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya tare fisgo Numfashinsa, cikin kasalar data gama saukar masa ya nemi rigar ta ya sanya mata, kana ya ha蓷e ta ciff a Laffayar, tana manne a jikinsa ya mi茩e da ita tsaye bai yarda ya fita da ita ba ya nufi wajan duguwar sofa a hankali ya kwantar da tare da zareta a jikinsa, da sauri ta bu蓷e idanunta wanda suka gama qanqancewa sbd azabar da take sha, ganinsa daf da fuskarsa yasa a hankali tace "You never changed Imam hamdan Balarabe, kullum tsanarka nake" kallon bakinta yay wanda suke mutsawa a hankali take wassafa masa zance dasu, kana ya cilla idanunsa cikin nata, ba tare da yace komai ba, ya gyara mata kwanciya ya 蓷ura bakinsa a kunanta ya tofa mata addu'a tare da shafa kanta, lumshe idanunta tayi sai kuma ta fashe da kuka tana ri茩e hannunsa tana fa蓷in "Please don't leave me alone kaji" uhm rigima zalla kenan a cilla masa zafafan maganganu amma jibi yadda take marai-raice fuska, zare hannunsa yay dur茩osa dai-dai tsakiyar goshinta cikin dakakkiyar muryarsa mai da蓷i da amo yace _"Don't worry Zahraaah! I'll be with you no matter what happen"_ Yana fa蓷in haka ya juya cike da kuzari ya fara taka 茩afafuwan sa tare da fita ya rufe 茩ofar da key kana ya cilla key 蓷in a cikin aljihun sa. Mami na fita bata tsaya a Parlo tai shigewarta cikin part 蓷inta, Barrister dai da Arjun suna zaune Anut Amina zuwa lokacin ajjiyar zuciya kawai take saukewa, idan ta rasa mijinta ina zata ita da ba'a nan garin take ba? Ina zata kai kanta a wajan wa zata zauna? Gaba 蓷aya ta kasa kwantar da hankalinta, Granny sai fatar Majina take tace "Ta badai shkknan? Yaro da ko sauro bai ta蓳a kashewa ba shine za'a nema a rasa fisabilillahi? Duniya zaki damu ni Fa蓷imatu wanne kalar gantalallun mutane nake zaune dasu ne? Babu wanda ya damu da halin da muke ciki sai a samu gaba aita zare mana ido dan Allah, ungo number kira min jami'an tsaro yanzun nan" ta fa蓷a tana mi茩awa Arjun wayarta tace "Maza Ranjun ni ba'a sallamawa dniya ni ba, idan ba hedikwata ne sai naje yanzun nan, ah to uban me ze saman tunda zcyta tsaf take ko ada sai dai a cucan ba dai na cuci wani ba, zamani ne dai ya sauya ni" kafin Arjun yay wani abu Sheikh ya 茩arasu wajan yana 蓷an dai-dai ta fuskarsa, cikin son kawar da damuwar ransa yace "Anut Amina kije ki kwanta" kallonsa tayi da kumburarrun idanunta tace "Haba Sheikh tayaya kake tunanin zan iya runtsawa ban san halin da mijina yake ciki ba?" Gyara tsaiwa yay kana a hankali cikin 茩asa yace "Just pray, in sha bazan dawo gida ba sai dashi" kafin tai mgn wayar Sheikh ta sake ringing, kallo guda yaywa wayar yaji gabansa ya fa蓷i koda bai saved number Uncle Sham ba amma yana haddace da ita a qwaqwalwarsa, juyawa yay tare da nufar part 蓷insa yana kiran Arjun da hannu ganin haka yasa Arjun mi茩ewa yabi bayan Sheikh, daga can 蓳angaren mai kiran ya sauke numfashi jin an 蓷aga wayar yace "Assalamu alaikum fatan muna magana da Deedat Balarabe?" Shiru Sheikh yay yana maimaita sunan kamar yasan sunan kamar kuma mai sunan ya sani, samun kansa yay da fa蓷in "Wasalamu alaika Yes! I I'm" ya fa蓷a yana tsayawa gaban mirror Arjun kuma ya rufe 茩ofar ya tsaya yana kallon Sheikh, Mutumin yace "Ma sha Allah! Kana magana da hukumar bincike ta fararan kaya na nan garin Barno" Gaban Sheikh ya fa蓷i kasa mgn yay sai "Uhm" kawai da yace Mutumin da yace "An samu Accident ne, wanda 蓷aya daga cikin mutanan da suka rasa ransu a jikinsa muka samu layin da zamu kiraka fatan zaka halarci asibiti domin bincikar mamatan cikin gaggawa" . Saurin Zama Sheikh yay wani gumi ya fara keto masa duk da sanyin a.c dake cikin 蓷akin nasa, fuskarsa ya kifa saman tafin hannunsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri虏, nan take kuma jijiyoyin kansa sukai ra蓷a ra蓷a saman goshinsa, kasa mutsawa yay sbd rawar da jikinsa yake shikenan sauran jigon nasa ya tafi a fili ya shiga fa蓷in _"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, La'ilaha illah anta Suhubanaka inni kuntuu minnal zaluminn"_ sai kuma ya saki wayar kasa tare da bin wayar suka zube saman carpet, Da sauri Arjun ya 茩arasu inda yake hankali tashe yace "Buddy Meke faruwa? Wane ya kira ka?" Kasa mgn Sheikh yay sbd abinda ya tsaya masa a ma茩oshinsa ganin hakan yasa Arjun ya ru蓷e tashin hankalinsa ya 茩ara nunkuwa akan na da, "Dan Allah ka gayamin lafiya? Mene ya faru kai da waye? Wane kuma ya kiraka" Mi茩ewa Sheikh yay tare da shiga bathroom bai da蓷e ba ya fito fuskarsa na zubda ruwa, kallon Arjun yay yace "Duba mana online ticket na zuwa Barno a cikin daran nan" da mmki Arjun yace "Amma tafiya cikin daran nan Meke faruwa ne? Ga tashin hankali nan duk ya bai yana a fuskar ka Sheikh" Sheikh na zura Light blue 蓷in shaddar sa yace "I don't know how to explain you, Uncle Sham sunyi Accident" da 茩arfi Arjun yace "What Uncle Sham? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" da sauri ya kunna net akwai ticket amma sai na biyar 蓷in asuba, Sheikh yace "kasai guda Uku" Sheikh yace ukun ne kawai amma shi kansa bai san waye cikon na ukun ba, Arjun waya yaywa Aliyah ya gaya mata basai dawo ba kana ya kira Umma, Sheikh kasa fita yay sbd Bai son ha蓷a ido da Anut Amina da Huda tausayinsu ya gama cika masa zcy, yasan shi abin tausayi ne then ba komai zai san cewa yafi shiga tashin hankali ba, har zuwa Asuba bai fa蓷awa Arjun Uncle Sham ya rasu ba, haka kuma kwana yay akan ladduma idanunsa har kumbura sukai. Tun 茩arfe hu蓷u ya gama shiryawa haka Arjun Anut Amina take 茩yar ta bar Parlon ta nufi Part 蓷in Granny, a hankali Sheikh ya tura 茩ofar Library room 蓷in bayan ya bu蓷e da key, tana kwance saman kujerar daya kwantar da ita, tsayawa yay a kanta yaga yadda take sauke numfashi da 茩yar sai ajjiyar zuciya take saukewa da alama taci kuka ta 茩oshi, slowly ya 蓷ago ta gaba 蓷aya zuwa jikinsa, ya ri茩e ta sosai, ba kowa a Parlon hakan yasa ya shige da ita zuwa part 蓷inta, yana zuwa ya nufi bathroom da ita, ruwa mai zafi ya ha蓷a yana jin yadda take 茩ara ma茩ale masa, a haka ya ware Laffayar tass ba tare daya cire sauran kayan ba ya sanyata cikin jucuzzi turo baki tana kwa蓳e masa fuska sai kuma ta bu蓷e idanunta tana kallon Sheikh tai saurin 蓷auke kanta dan bata ma son ta sake ganin mummunar fuskarsa, shima bai damu daya kalleta ba, da sauri ya juya sbd 茩irjinta guda 蓷aya da yay tsalle ya fito yana zuwa bakin 茩ofa yace "Ki shirya zamu Barno yanzu" da zuwa lokacin ya gama samun impormation cewa hadda su Baba Baa'na, jiri har wani di蓳an sa yake, yana fita ya samu Arjun a Parlo sai kuma ga Barrister shima ya fito a shirya ashe shima yasai ticket 蓷in tafiyar shida Fannah kowa fuskarsa babu annuri, Sheikh tasbihi kawai yake dan kansa ya kusa kuncewa, part 蓷in Granny ya nufa yana zuwa tai saurin fa蓷in "Imamu akwai abinda kake 蓳oyewa, nifa ba mutuniyar banza bace da zaku mai dani wata bi ta can" Kallonta kawai Sheikh yay kana ya kalli Anut Amina yace "Zamu Barno yanzu in sha Allah!" Da sauri ta kallesa tace "Me za kuyi a Barno Sheikh kuma at this hour? Dan Allah idan wani abu ya samu mijina ka fa蓷a min" Huda dake gefe tace "Ayyya Sheikh Daddy" wani tausayin yarinyar ya kama Sheikh ya sauke numfashi yace "akan Uncle Sham ne" jikin Anut Amina na rawa tace "Mene Uncle? Mene ya samesa kada ka gayamin wani mummunan abu a kansa" ya fa蓷a idanunta na kawo ruwa Mi茩ewa tsaye yay yace "Matsala suka samu da police amma Allahamdulillah komai ya daidaita In sha Allah, kici gaba dayi masa addu'a Allah ya kiyaye gaba yanzu addu'ar taki yafi bu茩ata" yana fa蓷in haka ya fita daga 蓷akin baki Granny ta saki kafin saka salati tana tafa hannu "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) shi Shansu meye ha蓷in sa da wasu Polis fisabilillahi?" Anut Amina sauke ajjiyar zcy tayi sam zcyarta bata yarda da mgnar Sheikh ba, bai ta蓳a yi mata 茩arya ba hakan yasa kawai ta amince da zan can dan bata son 茩arya ta Sheikh 蓷in. Fannah a gaggauce ta shirya cikin wata lafiyayyiyar abaya mai kyau wacce ta kwanta a jikinta, tunda ta fito Sheikh yake Kallonta kana ya kalli Barrister yaga shima ita yake kallo haka nan ransa ya 蓳aci, musamman da yaga yadda rigar ta kamata tai mata masifar kyau, ajjiyar zcy Barrister ya sauke kana ya haura upstairs domin 蓷auko wayarsa, yana fita Sheikh ya mi茩e ya makawa Fannah harara ita kuma ta murgu蓷a masa baki, bai damu da Arjun dake wajan ba ya shammace ta tare da 蓷aga ta sama da sauri ta qanqamesa sbd tsoran da taji, Murmushi Arjun yay domin ya gama gane kishi ke damun Sheikh, tana shure虏 ya 茩arasa da ita 蓷akin ta, tare da direta ya nufi wajan wrdrb 蓷inta wani purple 蓷in hijab ya 蓷auko mata wanda zai sauka har 茩asan ta, fuskarsa ba walwala ya nufi inda take yana zuwa tace "Malam wai meye ha蓷i na dakai ne? Bazan saka hijab 蓷in ba Bashi nai niyya ba" bai kulata ba ya jawota jikinsa tare da zame Vail 蓷in kanta, lumshe idanunsa yay sbd 茩amshin sumar kanta daya daki hancinsa, a hankali ya tura hancinsa cikin sumar kanta yana jin yadda take mutsi zata gudu amma No way to run, sbd gama 蓷aya ya ri茩e ququnta da hannunsa, cikin nutsuwa ya fara fidda numfashi, yana sha茩ar 茩amshin dake fita daga cikin gashin, kanta ya 蓷aga fuskarsa daf da tata ya manna mata sumbata a jajayen la蓳蓳anta, da hancinta kana fatar wuyanta Murya can 茩asa a tsakiyar kunanta yace _"Sabahul khair Zahraaah! Mrng Jewel nah"_ ya fa蓷a yana jan fatar kunanta yana hura mata iska jikinta ne ya saki hakan yasa tai saurin rungomesa hijab 蓷in ya saka mata, kana ya ri茩e hannunta ya 蓷ura saman bakinsa yay kisses nasa, sai kuma ya maida hannun saitin zcyarsa yace "U belong to me Zahraaah, Only me kin gane ban ta蓳a nuna maki 蓳acin rai na ba, wlh billahil Azim kika sake kika zauna kusa da Abba uhm" bai 茩arasa maganar ba yaja hannunta zuwa waje. Barrister ya kalli Arjun yace "A'a ina Son yay?" Arjun yace "Wai Anut Fatima yaje kira sbd part 蓷inta ta koma tana kuka" kafin Barrister yay magana Sheikh ya 茩arasu Fannah na bayansa sai turo baki take gaba, Sallama sukaiwa su Granny kana suka 蓷auki hanyar airport a cikin jirgi Barrister ya zauna kusa da Fannah da sauri ta mi茩e taje kujerar dake farcing Sheikh ya zauna ganin haka ya rabu da ita, Sheikh yi yayi kamar bai san da ita a wajan ba. A haka suka 茩arasa Barno lokacin an gama shirya gawar su Uncle Sham a gidan su Fannah, domin tuni labari ya iske masu, tashin hankali ba'a saka masa rana Fannah kusan sumewa tayi lokacin da Tayi arba da gawar mahaifinta, cak Sheikh ya 蓷auke ta daga wajan gaba 蓷aya kana ya kira Yakura yayar Mama kolo wacce yaga ta fisu nutsuwa, yace ta kula da Fannah sbd Cikin dake jikinta, Yakura kallonsa kawai take sosai yay mata kama da wani ko wata amma ta kasa tunawa, yana tsaye akan Fannah da akaiwa allurar bacci tare da 蓷aura mata ruwa wayar Yakura ta 蓷auki 茩ara tana dubawa ta 蓷auka tace "Indoo kinji labarin abinda ya samemu ko? Yau munga jarrabawa ta Ubangiji sai addu'a kawai?" Bai tsaya jiran me za tace ba sbd bugun da zcyarsa take masa yay waje da sauri, yana zuwa ya samu har su Anut Amina sun 茩arasu domin ance a nan Za'ai jana'izar baki 蓷aya, Anut Amina na ganin Sheikh ta nufesa da sauri ta ri茩esa "Sheikh Mijina farin cikina, Duniya, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" sai kuma ta zube a jikinsa ba Numfashi, matan wajan suka ri茩eta shi kuma ya 蓷auki Huda ya bawa Ya Falta ita, wacce tunda yazo take mmkin ganinsa a wajan, gaba 蓷aya unguwar ta cika da mutane, lokacin da Sheikh yaga gawar Uncle Sham kasa mutsawa yay abun mmki ko 蓷igwan hawaye bai ba, a haka ya zauna ya dinga kwarara masa addu'a na samun rahamar Ubangiji. Lokacin da za'a saka Uncle Sham ya kabari rufe idanunsa yay da sauri kuma ya rungome Arjun dake kusa dashi yana sauke ajjiyar rungomesa Arjun yay yana shafa bayansa, dan yasan duk abinda Sheikh yake dauriya ce sai bayan abun zai zauna jinyar kansa da rashin kawon nasa. Wacce ake kira da Indoo duk yadda tasu 茩arasu a lokacin kasawa tayi sbd rashin lafiya. A nan kuma suka bar Fannah. _40 days ago_ Bayan arba'in 蓷in su Uncle Sham Fannah ta dawo gidan mijinta ba dan ranta yasu ba, Anut Amina itama tana gidan da zama gaba 蓷aya rayuwar duk tai masu zafi. Sheikh na zaune bayan ya dawo daga Police station sbd binciken da ake akan motar Company sa, wacce ya tabbatar masu bashi da wata masaniyar komai, yana sanye da Armless sai 3 gauthier hannunsa ri茩e da power horse yana sha, sai system da yake operating a hankali, rabin hankalinsa gaba 蓷aya yana kan Fannah rabon daya ganta harya manta, ya azabto rashinta sosai. 茦ofar 蓷akin aka bu蓷e tare da shigowa warin turarenta kawai yasan ita ce, dan haka ko 蓷ago kai bai ba cikin rangwa蓷a ta 茩arasu tare da zama kusa dashi ta ajjiye masa wayarta, kallonsa yakai kan wayar yaga pictures 蓷insa shida Fannah suna rungome da junansu, harda vedio'n, 蓷auke kai yay bai ce komai ba yaci gaba da abinda yake tace "Yau komai zai zo 茩arshe, ko dai ka amshi tayin da nai maka ko kuma na fallasa SIRRIN dake tsakaninka da matar Ubanka, daga 茩arshe ma cikin dake jikina zan ce naka ne" rufe system 蓷in yay ya mi茩e da sauri ta rungomesa cikin zafin nama yay cilli da ita tare da nuna ta da hannu yana fa蓷in "Ki shiga hankalinki, tayinki kuma akai kasuwa I'm not interested" dry tayi ta shiga zare cire hijab 蓷in jikinta duguwar riga ce a jikinta ta yayyaga gaban rigar tasa hannu ta fito da 茩irjin ta ta baza gashin kanta, kwallon ta kawai yay yake kana ya kalli c.c tv Camera ya saki Murmushi, yace "zaki sanya kanki a halaka fa, don't kada ki aikata" kansa tayo gaba 蓷aya sukai baya sbd bai tunanin hankan ba, wata gigitacciyyar 茩ara Mami ta sanya tare da fa蓷in "Wayyoooo Barrister ka taimake ni wayyoooo Allah Sheikh ne" Barrister da Anut Amina da Granny da Fannah suka Mi茩e da sauri sbd sosai sukaji Muryar Mami yadda take fa蓷in sunan Sheikh yasa gaba 蓷aya suka ruga da gudu zuwa part 蓷in Sheikh a tunaninsu wani abu ya samu Sheikh Imam hamdan Balarabe.. Ai weekend lfy馃寶馃対 Contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: About The Pregnancy 79-80 Da raguwar 茩arfinsa ya yi saurin zame jikinsa yana aikata mata da wani kallon tsana tare warning akan abinda tai masa, Su Granny suna zuwa suka tsaya cak domin abinda suka ganin yafi 茩arfin tunanin mai tunani duk wani mai cikakken hankali ba zai ta蓳a aminta da wannan Sabon yanayin ba, Musamman Anut da Granny domin Anut Amina juyawa tayi tana mmkin hali irin na Mami domin tun ba yau ba ta riga ta gama fahimtar matar da tsoran Allah sam, 茩aramin tunani da 茩wa茩walwa gare ta,banda haka tayaya take 茩o茩arin tuzarta wanda duk duniya idan sun taro za'a samu fiye da rabi wanda zasu shaida halin Sheikh ba haka ba ne, Tayaya take 茩o茩arin cin zarafin wanda ya yarda da 茩addara mai kyau ko akasinta? Shin ko dai akwai wata manufa ne wanda ya sanya tai masa? Ko kuma kawai kalar nata rashin 蓷a'ar kenan, tsaki taja domin sai yanzu ne idanunta suke 茩ara harshashu mata abinda ta gani. Har蓷e hannu Barrister yay yana kallon ikon Allah wanda rabin kallonsa akan Sheikh ne yana son zcyarsa ta gasgata abinda idanuwansa suka gane masa a yanzu, domin bai damu da Mami ba he's knew exactly how is, Musamman 蓳oyayyyun halayanta wanda suka bai yana ada ta hanyar binciken sirri da yayi. Granny ha蓳a ta ri茩e tace "Na shiga uku Ni Fa蓷imatu meye wannan nake? Wacce kalar rashin daraja da 蓷aya ce wannan? Saudala anya kina da hankali?" Kuka Mami tasa sakamakon jin Muryar Granny da tayi da sauri ta kalli Barrister suka ha蓷a ido tana ganin haka tai wajansa da sauri tana fa蓷in "Allahamdulillah! Allah Nagode maka, wlh Barrister Imam bashi da hankali, mai yasa tsoran Allan sa ya tsaya iya baki ba zcy ba, na shiga uku wai wacce kalar rana ce wannan nake gani,ace 茒an mijina yana 茩o茩arin aikata zina dani, da naga wannan ranar gwamma naga ta mutuwa ta, Barrister dan Allah kayi hqr domin wannan ba shi ne karo na farko ba, ya cimma burinsa da bu茩atarsa a baya, amma yanzu nayi 茩o茩arin kare kai na, daman Imam ya da蓷e yana 茩wa蓷ayin jikina wlh 蓷an iska..," ba 茩arasa fa蓷ar haka ba Granny ta sauke mata wasu kyawawan maruka guda biyu a kuncinta tace "Ashe gantalewar taki harta huce tunanin duk wani gantalalle irinki? Tsabar giyar hauka na 蓷ibanki ki rasa wanda zaki la茩a bawa zam can banza da iska sai Imamu? Bin mata ki kaga yanayi ko menene? Wlh sai na kira maki police yanzun nan" Mami ko kallon Granny ba tayi ba ta ri茩e Barrister tace "Believe me Barrister wlh yaronka bashi da gsky, ko ba'a kai na ba, Imam yana da good relationship between he and matarka Fannah, And cikin dake cikinta ma ina da tabbacin na Imam ne ba naka ba" wani jiri ne ya 蓷ebi Fannah zata fa蓷i Granny tai saurin ri茩eta tana fa蓷in "Mugun nufinki da sharrin ki ya koma maki ka, Yarinyar dako kallo bata ishi Imamu shine kike jefansa da wannan gantalallan bakin naki" sai kuma ta fashe da kuka tana ri茩e bakin zaninta, tare da face majina wayarta ta 蓷auko ta fita waje tana fa蓷in "Wlh sai Allah ya saka mini, kaf zuri'a ta babu 蓷an tasha dan haka kwanan siteshan ya wajaba a gareki shashasha, da 蓷uwawo kamar dutse" Fannah kasa koda mutsi tayi idanunta akan Sheikh tana jin kanta na mugun sara mata, abin duniya yay mata zafi, shin da gske wannan cikin na Sheikh ne? Wata zyar tace mata "nasa ne mana, idan bashi ba waye ya ta蓳a kusantarki" jiri ne ya 蓷ebeta tayi baya zata fa蓷i Sheikh dake tsaye yana bin kowa da ido yay saurin ri茩eta, Barrister kam ganin abun yake kamar a mafarki ya da蓷e yana tunanin wasu abubuwa da yawa amma ya kasa fahimta, shin da gske 蓷an cikinsa shike neman matansa? Ko Wannan dalilin ya sanya ya茩i yin Aure ne? Innalillahi wa'inna ilaihir, kallon Sheikh yay da yake ri茩e da Fannah wacce gaba 蓷aya tama rasa Meke faruwa da ita sbd ko 茩o茩arin zame jikinta ba tayi bata da wani kuzari sbd wani shork daya sameta, cikin jarumta da nutsuwa ha蓷i da kamewa Sheikh yaja Fannah zuwa saman bed ta zauna, lokacin ko iya bu蓷e idanunta ba ta son yi, bata 茩aunar Sheikh a yanzu bata sonsa gaba 蓷aya, amma mene yasa wannan tunuwar Sirrin ya girgiza tunaninta ne? Meyasa taji sam bata 茩aunar Sheikh ya tuzarta idan mgnar ciki ne zata zubar dashi kowa ya huta, amma mgnar da ake cikin wajan watansa uku zuwa hu蓷u. Barrister ya 茩arasa inda Sheikh yake tsaye yana 蓷an lumshe idanunsa, yana zuwa yace "Imam da gaske ne abinda na keji? Ko kuma sharri ne?" Gajiyayyun idanunsa Sheikh ya bu蓷e ba tare da tsoron fargabar komai ba yace "Gata can ai saita 茩arasa maka bayani with her evedance" yana fa蓷in haka ya shige bathroom 蓷in dake ma茩ale a jikin bedroom 蓷insa, Juyawa Mami tayi ta 蓷auki wayarta ta shiga gallery ta shiga nunawa Barrister photons da video, rufe idanunsa yay Yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da 茩arfi, da sauri kuma ya saki wayar ya nufi inda Fannah take zaune. Tana ganinsa ta mi茩e tsaye da raguwar kuzarinta Ta fara ja baya sbd wutar masifar data gano cikin 茩wayar idanunsa. Yana zuwa ya cafki hannunta tare fisgarta zuwa waje, gaba 蓷aya binsa take kawai sbd tasan ita 蓷in me laifin ce ta kuma cancanci Duk wani hukunci da Za'ai mata. Suna fita Mami ta saki wani shu'umin murmushi cikin zcyarta take fa蓷in "You're the best Saudat, u did a great job Wow! Finally Duk yadda za'ai Sheikh sai ya amshi cikina matsayin nasa, daga nan kuma zan san duk yadda nayi na raba Fannah da nata cikin, at the end all his property will become mine, Wow Saudat you're lucky" ta fa蓷a tana girgiza kanta tana jin komai ya kusa zuwar mata 茩arshe all her dreaming is going to be true. SHEIKH na shiga bathroom ya kifa kansa a tsakiyar shower ruwa ya fara dukansa, ganin abin yake kamar a mafarki but komai dake faruwa is in real life, _"Ya rabb!"_ ya fa蓷a a taushashe yana furzar da wani zazzafan huci daga cikin bakinsa, ganin ruwan shower bazai masa sbd sosai yake jin zafin zcyarsa na dawowa saman fatarsa, zame kayan jikinsa yay ya 蓷ura saman hanger kana ya cika jacuzzi da ruwa mai sanyi ya shiga ciki. A hankali ya janye idanunsa tare da Numfashinsa, ya fara shigewa cikin tafkeken jacuzzi wanda ya cika da ruwa, yadda baya fidda numfashi hakan yasa ruwan ya samu damar shigewa cikin hancinsa da kunansa. Granny na fita ta samu Anut Amina tai jigum tace "Maza kira min 拼an sanda yanzun nan wannan munafukar sai ta kwana a gidan 拼an sanda" Anut Amina tace "Granny abin bakai nan ba, nasan Sheikh he'll never do that, amma mubi komai a sannu har a gane Gsky, a bar abun a sirrince sbd bayyanar Sheikh Matsayin babban Malami wanda ake ganin girma da kuma darajar sa, kinga idan aka fitar da mgnar waje everyone zai kalli Sheikh Matsayin bad man and hakan kamar anyi cin zarafin sa ne, an tuzarta tashi a idanun jama'a" Granny tace "Kefa ba ruwana babu abinda zai samu Imamu kamar yadda nake matsa addu'a amma dole 拼an sanda suzo yan zun nan, idan ba zaki kiramin su ba ki fa蓷a nai waje na nemu taimako wajan jama'a bokan nan babu wanda bai iyata ba" Girgiza kai kawai Anut Amina tayi domin tasan abune mai wahala Granny ta fahimci matsayin Sheikh a idanun jama'a Wayar ta amsa ta kira mata number as she said! Barrister na zuwa part 蓷insa ya cilla Fannah saman kujerar yana mata kallon tsaf kafin cikin 蓷aga murya yace "Wannan cikin na waye, nawa ne or Imam?" Shiru Fannah tayi sai Idanunta daya cika da hawaye ta fara shasshe茩ar kuka jikinta ya 蓷auki rawa, hannu yasa ya mi茩ar da ita tsaye cikin tsawa yace "Am not talking to you? Cikin waye Fatima da gaske wannan cikin na Imam ne? How long Kika 蓷auka kina cin amanata? Ace ciki a jikinki kuma cikin 蓷a wanne kalar jakanta ne wannan,wlh idan baki gayan cikin waye wannan ba sai na yanka ki 蓷akin nan" Zubewa tayi a 茩asan wajan 茩afafuwansa ta saki kuka mai tsuma zcy tace "Na sani i made a very big mistake, amma wlh is not my fault, na gaya maka bana sonka i don't love you anymore amma u don't understand all my feelings, meyasa yanzu zaka tsare ni akan abinda bana da ikon hanashi faruwa? Meyasa tun farko baka janye qudirinka na Aure na ba ka barni da wanda zcyta take so kuma take 茩auna, dan Allah kada ka matsa akan abinda kai zai iya sawa a 蓷aure ka" Kallon tsaf yay mata yana wani jinjina kai kafin yace "Wa me? Ni za'a 蓷aure bama a 蓷aure ki da wanda yay maki cikin ba? Ke Ni ba wannan ba ina magana akan wannan cikin na jikin ki na waye? Wane Ubansa ni Hamdan ko kuma 蓷an cikina za ki haifawa 蓷a? Wannan cikin 蓷a na ne ko kuma jikana tell me Fatima". Kuka tasa sosai ta kasa mgna 茩asan zcyarta kuma tsoro da tsanar abinda tayi ha蓷i da tsanare Sheikh suka 茩ara dirar mata, amma bata 茩aunar Sheikh ya tuzarta bata fatan hakan, belet 蓷in jikinsa ya zare yace "zaki gayan ko sai na farfasa maki jiki yanzun nan" kasa mgna tayi sai kuka da take tana jin gaba 蓷aya duniyar tayi mata zafi duk kukan da take tana jin abin cikinta na mutsawa kamar yasan akansa ake wannan masifar. Zarara mata belet 蓷in yay wanda tsabar gigitar da tayi yasa ta fa蓷i ta fasa wani uban ihu tare da birgima domin sosai belet 蓷in ya sauka a fatar jikinta sbd 茩ananan kaya dake jikinta. "Wlh idan baki fa蓷a min cikin waye ba you'll regret for what you did" Ya fa蓷a yana 茩ara sakar mata wani dukan zafin daya 茩ara shigarta yasa numfashinta ya fara sama sbd rabon da wani ya daketa a rayuwa harta manta, azaba tai mata yawa tana jine yana fa蓷in "Ok, wannan dalilin yasa kike gujemin ko? Bari nai yadda nasu a nan daga nan kuma sai na zubar da cikin kowa ya huta" jin haka yasa Fannah ta bu蓷e Dukkan muryarta ta 茩walawa Sheikh kira. Yana cikin jacuzzi 蓷in babu alamar numfashi na fita a tare dashi sbd yadda yay kwance luff cikin ruwan, kamar a gabansa yaji saukar muryarta tana kiran sunansa, fisgo Numfashinsa yay da 茩arfi wanda yake 茩o茩arin barin gangar jikinsa nan da nan ruwan ya fara mutsi amma har yanzu ya gagara fitowa daga cikin ruwan sbd yadda ruwan ya shige masa cikin jikinsa. A karo na biyu ya 茩ara jin muryarta sai dai a yanzu a rarrabe ta kira sunansa da _"She....ikhhhh!!"_ wani irin zabura yay yana jin yadda santsin jacuzzi yake 茩o茩arin yadda shi amma ya tattaro dukkan wani karfinsa da jarumtarsa ya mi茩e tsaye, idanunsa sunyi jajir jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a saman goshinsa. Jikinsa na zubda ruwa musamman gashin 茩irjinsa dana kansa, haka ya jawo bathrobe ya sanya jikinsa, yana layi kamar 蓷an 茩waya idanunsa na rufewa ya nufi waje yana dafe bango a yadda 茩irjinsa da zcyarsa ke bugawa kawai yasan tana cikin matsala wani abu ya faru da _Zahraaansa_. Fannah ganin da gske Barrister yake sbd ta mi茩e a hankali ta tattaro dukkan 茩arfinsa ta hanka蓷a sa baya, ta fita da gudu zuwa downstairs. Mami waya take da dukkan alamu wayar mai muhimmanci ce tace "kar kaji komai, badai Barrister yay sign a file 蓷in nan ba? To da wannan za muyi amfani mu tirkesa, kuma munyi amfani da motar Company Sheikh ne, amma hakan ba yana nufin zamu 蓷ura alhakin kisa a kansa bane, a'a komai zai tafi akan Barrister wannan contract na yarjejeniyar kisan bashi ka bashi yay sign akai ba?" Daga can 蓳angaren Mutumin ya 蓷an saki dry yana murza kan motar yace "Exactly! Abin farin cikin files 蓷in Property Sheikh dake wajan Uncle e shine na kawowa Barrister matsayin contract 蓷in da yake nema, kinga muna da evedance wanda zamu tirke Barrister ya kaisa har gidan yari" Farin ciki fal ranta tace "Kana da brain wlh, Yayinda Barrister ya shiga hannu a nan ni kuma zan fara nawa aikin wajan ganin na mallaki komai na Sheikh, amma kayi duk yadda zakai Sheikh kada yasha super ok" Mutumin yace "Kada ki damu kin san waye ni, akan dukiya zan iya komai, amma kiyi duk yadda za kiyi Sheikh ya amshi cikin jikinki hakan shi zai bamu damar yin komai cikin sau茩i" Mi茩ewa tsaye tayi lokacin da ihun Fannah ya daki kunnanta tace "Ok kada ka damu kaji komai zai tafi successful" Jinjina kai yay yace "Where is my Cutie hope tana Lfy" tace "Yeah! She's fine I'll catch you later bye" Tana fa蓷in haka tayi hanging up na kiran. Sheikh na zuwa parlon Fannah na sakkowa daga upstairs idanunta a rufe abin mmkin kuma gaba 蓷aya kansa tayo hakan yasa ya daidaita tsaiwarsa gudan fa蓷uwa, Anut Amina gyara zama tayi tana kallon ikon Allah, Granny ta saki sbd Fannah hijab 蓷in jikinta ya cire daga ita sai wani crazy jeans iya cinyoyinta wanda suka 茩ara girma, ga half vest cibiyar ta a bayyana ne, wanda cikin jikinta ke sawa tai wannan shigar sbd bata son zafi ko ka蓷an, idanun Sheikh a rufe ya shiga mutsa bakinsa yana tasbihi da neman kariyar Ubangiji, sbd gaba 蓷aya kansa ya toshe. Fannah na zuwa ta fa蓷a jikin Sheikh wanda yay dai-dai da tsayawar numfashinta, haka kuma yay dai-dai ta isuwar Arjun da kuma Police 蓷in da Granny ta kira wanda mata ne suka shigo mazan suna waje. Barrister shima ya sakko downstairs 蓷in yayinda Mami ta fito idanunta yay faca-faca da hawaye. Shigar da ita jikinsa yay a ru蓷e kuma ya fara girgiza ta yana 蓷an buga kumatunta yana fa蓷in _"Wake up Zahraaah, don't do this to me ki tashi nothing will happen to you ok!"_ Ganin haka yasa Anut Amina mi茩ewa ta nufi wajan fridge ta 蓷auki ruwa mai sanyi, kar蓳a Sheikh yay yana 蓷aukan ta cak zuwa duguwar kujera, gaba 蓷aya suka tsora masa ido Arjun mmki ya hana shi tambayar abinda yake going on! Bu蓷e ruwan yay tare da shafa mata a fuska, amma ko mutsi ta 茩iyi hakan yasa Sheikh tsorata baya son nuna gazawar sa at all amma Sheikh itace weakness nasa, zai iya loosing control 蓷insa akan ta. Uwa ba gudan jininsa dake jikinta baya son rasa 蓷aya daga jikinsu domin su biyun yake kalla ya samu nutsuwa a zcy, mi茩ewa yay da ita a jikinsa da sauri Barrister yace "Stop Imam, Fatima is my wife not urs ka gane, kada ka sake 茩o茩arin yin wani abu a gareta, duk ko biyun you'll pay for what you have done". Ko tsayawa Sheikh bai yi ba yaci gaba da tafiya Barrister yace "Wlh Imam idan baka sauketa ta fa蓷a min cikin waye a jikinta ba zan tsine maka, ka bari na 茩arasa kasheta idan yasu tayi bayani a lahira" Cak Sheikh ya tsaya jin kalmar Abban nasa, a hankali ya sauke numfashi yana 蓷an taune le蓳ansa kafin ya juyawa gaba 蓷aya ya kalli mutanan Parlon har da police 蓷in cikin jarumta da cikar haibarsa da zallar murmushi a fuskarsa yace. "Ok Abba! Amma bari na fara taimakon ta ta samu numfashinta I'll explain you everything" yana fa蓷in haka ya sanya tattausan bakinsa a saman nata wanda ya ji茩e da yawo gaba 蓷aya Parlon suka 蓷auke kansu banda Mami wacce take jin zcyarta na bugawa, a sanyaye ya zare ribbon 蓷in kanta gashin ya bazo a saman fuskarta wanda ya haddasa rufewar bakinsu dake ha蓷e jikin na juna, cikin nutsuwa ya maida dukkan hankalinsa ya fara hura mata iskar bakinsa zuwa cikin bakinta yana Murza tsakiyar tafin hannunta, babu jimawa taja wani wahalallan numfashi tana 茩o茩arin sanya wani kukan yay saurin danne mata baki da nasa, cikin 茩amshi da kuma 蓷an蓷anon bakinsa yasa ta ha蓷e bakinsu domin ta tabbatar da abinda ta keji, a wahalarce ta bu蓷e idanunta wanda sukai ta sauke saman Kamila fuskarsa mai cike da haiba, idanunsu ya sar茩e cikin na juna, a hankali ya dinga juya tongue 蓷insa cikin bakinta Wheel idanunsa na cikin nata yana hango zallar soyayyarsa a cikinsa amma wani banzan dalili nata ya hana ta fahimci abinda yake ranta. Idanunta taja zata rufe ya 蓷an daki kumatunta hakan yasa ta 茩ara ware su a hankali ya fara bata wani hot kisses wanda ya da蓷e bai samu ba, Yadda yake mata ka蓷ai zai sanya ta fahimci yadda yay missed 蓷inta. Bakinta ta ware hakan yasa nata bakin ya 茩ara shiga cikin nata ciki so da 茩aunarsa wanda yake 茩asan zcyarta ta fara bashi wani lafiyayyan kiss mai tsayawa a zcy Sheikh ji yay yana 茩o茩arin zubewa sbd 茩afafuwansa dake rawa gaba 蓷aya ya manta da Mutanan wajan _Zahraaaah_ kawai yake kallo a gabansa dama bayansa, zai 蓷auki ko wanne abu wajan kareta bai damu a kansa ba indai Zahraaah zata samu kwanciyar hankali da nutsuwa harta kula da abinda yake cikinta. Arjun ya 蓷an saita murya kana yace "Buddy" sai kuma ya buga kujerar wajan, da sauri Fannah ta zare bakinta ta sauka jikinsa tana 茩o茩arin guduwa yay saurin ha蓷ata da jikinsa yana kifa fuskarsa a cikin gashin kanta. Granny bata son lokacin da tace "Muhammadur Rasulullah (S.A.W)" sai kuma ta sanya kuka. Arjun yace "Sheikh me kake haka ne? Kana cikin hankalinka kowa?" Fesar da iska yay idanunsa ya ware ya kalli Barrister hakan nan yaji baya jin nauyinsa kamar da, Barrister wanda ya kejin zcyarsa kamar zata fashe 茩arar yake 茩o茩arin rasa damarsa yace "Are you done? Yanzu explain cikin waye a jikinta?" Fannah kunya ta kamata tana jin kamar ta nutse a wajan, bata san me Sheikh ke ta茩a ma dashi ba, amma gaba 蓷aya ta nemi tsanar da tayi masa a yanzun ta rasa, jin Sheikh ya shafa jikinta tare da 蓷auko mayafin Anut Amina ya na蓷e mata jikinta dashi. Tsaiwarsa ya gyara yace "Da Zahraaah da abinda yake cikinta duk nawa ne, i love her kamar yadda nake son kaina da Rayuwata, zan iya bada raina da dukkan abinda na Mallaka akanta, mai Soyayyar gsky fansar rai yake bayarwa akan wanda ya keso bawai ya 蓷auki ran wanda yake so ba". Barrister wanda har huci yake yace "Imam ni mahaifinka kake fa蓷awa haka? Ni kake tarayya da matata ta sunna har kai mata ciki?" Lumshe idanunsa yay ya 茩ara bu蓷ewa akan Barrister yace "cikin Zahraaah, nawa ne kamar yadda tun a sali na sameta a kamilalliyar mace, wacce bata san kowanne Namiji ba sai Ni" Kan Barrister ya sara da 茩arfi saman ya da蓷e da zarga ashe Fannah ce dalilin samuwar 茩afar Sheikh? Kenan bai ta蓳a kusantar ta ba ko me? Kasa mgn yay sai cewa yay da yay Maam "arrest him, zanyiwa lawyer na mgn" yana fa蓷in haka yay upstairs yana dafe kai, Kasancewar 瞥an sandan mata ne hakan yasa 蓷aya ta fita ta kira sauran mazan suka nufi inda Sheikh yake tsaye. Arjun da Granny sukai saurin yin wajan Arjun yace "Officer stop muyi mgn anan basai anje gaba ba" wani kallo Officer yay Arjun yace "Malam kai zaka fa蓷a aikin mune? Babu wanda ya isa ya hana mu tafi dashi sai wanda akaiwa laifin" Fannah ta rikice a yanzu idan aka tafi dashi wa take dashi? Ta rasa mahaifinta ta rasa kawonta kenan bata da sauran wanda zai taimaka mata kuka ta saki Sheikh ya kalleta da idanunsa wanda suka 蓷an tara ruwa yace _"I promise to be everything to you! I will take care of you! I will stand by you a ko'ina a kuma ko Yaushe, zan maye maki gurbin koma you've lost, sannan i promise to be your family Duk da kina dasu, Don't cry Again come here Zahraaah Jewel"_ Da sauri ta nufi wajansa tana zuwa ta shige jikinsa ta saki kuka tana rirri茩esa mgn take son yi tace ya tafi da ita duk inda za'a kaishi kada ya barta za tafi samun nutsuwa idan yana wajan, Arjun ganin abun Babba ne ya fita waje idanunsa cike da waye tausayin su Sheikh wannan Soyayyar tasu Forbidden love ce wacce tarayya da junansu haramun ne, kai tsaye number Aliyou Eneye Ahuoyza Deen ya kira domin yay masa hanyar samun babbar lawyer nan Queen Maimunatou Moon. Officer ya fara janye Sheikh, da saurin Anut tace "Dan Allah Officer ku rabu dashi ka bari ai mgn a wajan nan ko me kuke so za'a baku" Officer yace "Mgnar babbace and nasan Sheikh yana da ku蓷in da zai babu da komai Amma Uban daya haifesa shi ne ya bada umurnin kamasa" Sheikh rungome Fannah yay sosai idanunsa na 蓷an tsiyayar da hawaye kana yay kissing bakinta da hancinta da goshinta da wuyanta, ya 蓷ura bakinsa a kunanta yace "I love You Zahraaah i love You! I love you so much please take good care of yourself and my unborn child" Yana fa蓷in hakan ya saketa yana jin Anut Amina na zura masa jallabiya tana sakin kuka, Officer ya ma茩alawa Sheikh sar茩a a hannu, ya fara jansa Granny ta kalli Officer tace "Allah ya tsine maka La'ananne mugu azzalumi, kai dai ba zakai albarka ba kuma wlh saika sakar min jikana" kuka Fannah take kamar ranta zai fita tana kiran sunan Sheikh Anut Amina ta ri茩eta mutuwar Uncle Sham ta dawo mata sabuwa da yana nan da wannan duk bai faru bazai ta蓳a bari a tafi da Sheikh ba. Suna zuwa ba茩in 茩ofa ya tsaya tare da juyawa ya kalli Fannah dake kuka yace "Just wait for me Jewel" yana fa蓷in hakan ya fita kai tsaye motarsu suka sashi Allah yasa motar a rufe take Arjun yabi motar yana fa蓷in "Don't worry Sheikh you'll be safe" yana fa蓷in hakan motar ta fita da gudu zuwa police station.... SIRRIN MU Contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: The Evedance 81-82 Da sauri Arjun ya juya tare da komawa cikin gidan yana zuwa ya samu Granny a Parlo tana fa蓷in "Haihuwar asara, to gidan na kawonka ne da zaka shigo mana? Yau naga sabuwar gantalewa fisabilillahi ni Fa蓷imatu, wlh gidan zan bari ba zan iya tsiya tunda ake 茩o茩arin kashe min jika nima kashe ni za'ai". Anut Amina ta kalli Arjun tace "Arjun yanzu da gaske sun tafi da Sheikh? Innalillahi wa'inna ilaihir" Arjun yace "Kada ki damu everything will be ok Anut Amina,bari na kira wata lawyer in sha Allah zata tsaya masa". Anut Amina tace "In sha bazai ta蓳a tuzarta ba in sha Allah". Lafewa Fannah ta sakeyi a jikin Anut Amina tana sakin ajjiyar zcy lokaci 蓷aya wani zazza蓳i ya kawo mata ziyara hakan yasa Anut Amina ta kama hannunta zuwa part 蓷inta. Tea ta ha蓷a mata mai kauri ta bata, da 茩yar Fannah ta samu tasha rabi, jikinta na rawa ta kwanta Anut Amina ta ware mata A.c 蓷akin kana taja mata kofa tai waje. Barrister yana shiga part 蓷insa ya rufe tare da sanya dry tace "Na san me nake, da biyu nayi wannan, na jefi tsuntsun biyu da dutse 蓷aya, you're lovely and smart hamdan, komai ya kusa zuwa 茩arshe komai zai dai-dai am going to be a richer old man hhhh!". Wayarsa ya dailing number Alhj Kamal ringing 蓷in farko ya 蓷aga daga can 蓳angaren Alhj Kamal yana zaune a office 蓷insa yana sauraran complain 蓷in wanda yake son Alhj Kamal ya shige masa gaba a shari'ar da za'ai wanda ake tuhumarsa da yinwa wata yarinya fya蓷e, Numfashi ya sauke yace "Barrister kira da rana haka meke faruwa?" Barrister ya saki Murmushi yace "Aiki zakai min" Alhj Kamal ya kalli mutumin kusa dashi yace "Excuse me sir" kana ya baya mutumin baya yace "Uhm aiki akan menene? Kuma wanne irin aiki?" Barrister yace "Zan kai Sheikh court, ina son ka zama lawyer da zai kareni har na samu damar kai Sheikh gidan yari". Wani shu'umin murmushi Alhj Kamal yay yace "Wannan ba damuwa ba ne ai, kawai ka shirya evidence masu 茩arfi wanda zamu ha蓷a mukai Sheikh 茩asa". Jinjina kai Barrister yay yace "Sai Mgnar Saudat cikin jikinta ba nawa bane, shima ina zargin na Saudat ne". Mi茩ewa Alhj Kamal yay tsaye kafin yace. "Ba abin mmki bane, idan harya tabbata cikin Fannah nasa ne to babu shakka wannan 蓷in ma nasa ne". "Haka ne kam, ba za'a 蓷auki lokacin zuwa Court ba, dan haka ka shirya" Barrister ya fa蓷a yana kallon files 蓷in gabansa. Alhj Kamal yace "Ko da gsky ko babu gsky irin wannan shirya 茩aryar mun saba ta, amma akwai abinda zakai min wanda shi ne zai zama gift 蓷in shari'ar idan munyi nasara". Barrister yace "kada ka samu zan maka komai" Alhj Kamal yace "Uhm kafa sanni Hamdan, nasan komai naka kada lokaci yazo kace ba haka ba" Barrister yace "Haba babu abinda zan iya 蓳oye maka a yanzu ai, kai dai kawai kayi aikinka nima zanyi nawa". Sallama sukai Alhj Kamal ya kalli mutumin gabansa yace "Yanzu kai da gske kai kayi fya蓷en ko bakai bane" kai tsaye mutumin yace "Da gske nine, amma babu abinda ku蓷i ba yayi shiyasa ma nazo wajanka domin kayi hanyar da za'a kori shari'ar baki 蓷ayan ta" Alhj Kamal yace "Banda 4m Mgnar zata mutu" ba 蓳ata lokaci yay masa transfer kana yay waje abinsa hankali kwance. Arjun kai tsaye gidansa ya nufa ya shaidawa Aliyah komai wacce cikinta ya tsufa, shiru tayi tana mmkin abin tace. "Dear da gske kuma cikin na Buddy ne?". Arjun fuskarsa ba walwala yace "Shine damuwar ai, da ace ba nasa ba ne abin da sau茩i, amma ya amsa yace nasa ne, nasan Sheikh tun ba yanzu ba baya 茩arya hakan baya give up akan abinda yake so, he love Fannah so he can do anything for her wlh". Cikin damuwa Aliyah tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Meke shirin faruwa ne". Cikin damuwa Arjun yace "Wlh ba茩in ciki na rasa numbers da nayi a wayata yanzu wannan sim 蓷in ba komai bane a ciki, ina da try number King Aliyou Eneye Ahuoyza ta茩i shiga" Aliyah tace "His wife is my friend, since muna school, munyi boarding school tare da ita Moon 蓷in Dad ko?" Cikin farin ciki Arjun yace "Yeah! Queen Maimunatou Sarauniyar Nufaz (Littafin Moon)". Dry tai masa tace "Ga number mene gift 蓷ina?" Yace "Zan maki kiss guda 蓷ari yau, banda special abun, and zan siya maki littafin _ABU_MALEEK_ wanda kike ta naci nasan bazai fi 茩arfi na ba" Rungome sa tayi tace "Wow thank you so much ko iya littafin Anut Na'ima ka siyamin wlh ka biya, zanji Abu Maleek da 拼ar makauniyar sa, da kuma sauran matansa guda biyu" Mi茩ewa tsaye yay yace "Na茩i wayon kiss ne dai sai nayi" Yana fa蓷in hakan yay dailing number a wayar Aliyah yadda za tafi saurin 蓷auka. Lokacin da aka isa da Sheikh police station aka fara bincike ba ta蓳a lokacin Sheikh ya amsa yace da mai cikin da cikin nasa ne kuma duk mallakina ne, gaba 蓷aya police 蓷in suka tsaya suna kallon Sheikh yadda yake mgna a hankali kuma a nutse with confidence, nan take aka tura Mgnar court domin a yankewa Sheikh hukunci dai-dai da abinda ya aikata. Mi茩ewa tsaye yay yana lumshe idanunsa tare da motsa bakinsa yana tasbihi ga Allah, a yadda ya kejin sanyi a ransa yasan nothing will happen to him, no more separate with us in sha Allah!. 瞥an sanda biyu ne ri茩e dashi suna nufar 蓷akin da zasu kaisa kafin gobe a zauna zaman Court, suna 茩o茩arin sanya Sheikh ciki sukaji ance. "Tsinannu La'anannu, wlh kodai ko Haihuwar asara, shegu dakai kamar tankarar". Da mmki Suka tsaya suna kallon tsuhuwar shi daman Sheikh tuni ya fahimci muyar Granny yana dai tsaye idanunsa a lumshe yana jiran yaji wanne kalar zagi zata 茩ara. 茒aya daga cikinsu yace "Haba tsuhuwa wanne abune haka zaki dinga mana zagi a nan, kefa uwa ce, kin haifi kamar mu". Bakin zani ta zare ta fara sharce hawaye tace "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) wlh ban haifi gantalallu kamar ku ba, kaf zuri'a ta Babu 蓷an ta'adda" police 蓷in yace "Haba Baba mu ce maki akai 拼an ta'adda ne? Aiki muke kuma samu akai komai mukai masa akan aikin mu ne, bawai dan ya cancanci ai masa ba, kuma banda abinki ai shi jikan naki ya amsa dukkan laifin da ake tuhumarsa akai, kawai kuje ko fara shirin zuwa Court" Zare ido Granny tayi tace "Ko me? Koto ba, wlh billahi baku isa ba, sai dai na kwana a nan wajan" Bai 茩ara kulata ba ya tura Sheikh cikin 茩aramin 蓷akin da ake sanya marasa Gsky, Kuka Granny tasa Anut Amina dai lamarin yafi kusa fin 茩arfinta Suda suka zo belin Sheikh sai kuma ai Mgnar court anya wannan abun babu zamba ciki? Tayaya mutum kamar Sheikh za'a akaisa Court Fisabilillahi! Da 茩yar taja Granny zuwa waje ta nemi wani D.S.P yace mata "Hajiya gobe misalin 10:30 za'a zauna a court kawai abinda zance maku ko nemi lawyer" yana fa蓷in haka yay cikin office 蓷insa. Anut Amina lalla蓳a Granny tayi har zuwa mota kana ta shiga itama taja motar zuwa gida. Arjun ya saki ajjiyar zuciya jin an 蓷aga kiran cikin Muryar girmamawa yace "Allah ya taimaki Fulanin Nufaz ya 茩ara mata Lfy" daga can 蓳angaren Jakadiya ta kalli Moon wacce take zaune tana duba wasu files tace "Allah ya 茩ara girma da 蓷aukaka ya kareki daga sharrin mutum da aljan, me Nufaz gaba 蓷aya Giwa kike mai ban tsoro, kura mai kwarjini a idanun jama'a" murmushi Moon tayi tace "Meke tafe dake" kai tsaye Jakadiya tace "Kira ne daga Abokiyar ki, amma ba ita take mgn ba Mijinta ne" Amsar wayar Moon tayi kana Jakadiya ta fice, tana kara wayar a kunanta King Aliyou na shigowa hannunsa ri茩e dana babban 蓷an sa wanda ya kusa kamashi a tsayi. Gyaran murya Arjun yay yace "Assalamu alaiki Fulanin Nufaz Allah ya 茩ara Lfy,Mijin Aliyah ke magana" amsawa tayi idanunta cikin na Deen kafin tai 茩asa da murya tace "Uhm ya akai?" Arjun yace "Muna bu茩atar taimako ne akan wata Shari'a wacce za'a gabatar gobe" girgiza kai tayi kamar yana gabanta tace "Anya! Ba lokaci fa" kamar Arjun zai kuka yace "Taimakon Addinin Musulunci za kiyi, nasan idan kikaji wanda tsautsayin ya fa蓷a kansa zaki taimaka" handsfree tasa tace "waye?" Kai tsaye yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe" da sauri King Aliyou ya kalleta tare da jinjina mata kansa tace "Ok akan mene?" Gyara zama yay shima yasa wayar handsfree ya shiga bata labarin komai na rayuwar Sheikh daga lokacin daya fara son Fannah har zuwa yanzu. Deen ya amshi wayar yace "Goodness! Ku shirya Evedance we'll be there in sha Allah!" Daga nan sukai Sallama farin ciki ya cika zcyar Arjun, tashi yay ya shirya tare da yiwa matarsa Sallama. Gajiyayyun idanunsa ta bu蓷e wanda sukai mata nauyin gaske tana jin kanta na sarawa kamar zai rabe gida biyu, cikin rashin kuzari ta 茩arasa bu蓷e idanunta tare dayin addu'a ta mi茩e zaune, jikinta taja ta Jinjina da frame 蓷in gadon Idanunta suka shiga tsiyayar da 茩wallar tausayin kansu Musamman Sheikh da abin yake shirin fin 茩arfinsa. Hannunta ta 蓷ura saman cikinta wanda ya fara girma tana jin soyayyyar cikin na ratsa ko ina na jikinta dama zcyrta, da ace zata iya zubar da cikin da Tabbas zata zubar domin ta 茩aryata Barrister, amma ta fahimci Sheikh yafi son cikin fiye da komai, ta hangi zallar so da 茩auna a idanunsa, shafa cikin ta fara a hankali tace "Am so sorry sweetheart! A kanka ake wahalar da mahaifinka pls help me to find a solution" ta 茩are maganar tana fashewa da kuka tana fa蓷in "ya ruguza rayuwarsa because of me, Ya rabb ka kawo min 蓷auki" turo 茩ofar akai tare da rufewa aka shigo, 茩arasa shigowa Anut Amina tayi ta zauna kusa da ita, hannunta tasa ta 蓷ago kanta tace "Haba Fatima mene hakan? Ba dai kiyi believe kina son Sheikh ba?" Da sauri Fannah ta 蓷aga kai, Anut Amina tace "Then why kike ta kura kanki, kin san mene zaki ki taimakawa Sheikh ai" Baki bu蓷e Fannah take kallon Anut Amina kafin ta girgiza kai tace "i don't know what should I do, wlh ban sani ba kai na ya toshe Anut Amina dan Allah ki taimaki rayuwar mu nida Malamina kada ki bari a cutar da shi, bashi da kowa wanda zai taimakesa sai ke da Granny da kuma Arjun dan Allah ki taimaki Malamina, wlh zcyta sam ba zata 蓷auka ba". Kanta Anut Amina ta shafa tana maida hawayen idanunta tace "Kada ki damu ki dage da addu'a a wannan daren in sha Allah babu abinda zai samesa sai alkairi, amma kuskure Imam yayi tunda bashi da wata shaida ta kare kansa" Girgiza Fannah tayi tace "Akwai shaida Anut Amina nice shaidarsa" Anut Amina kallon anya kina da hankali kowa tai mata tace "Wacce shaida kike da ita?" Mi茩ewa tsaye tayi tana 蓷aukan duguwar riga ta sanya saman 茩ananan kayanta tace "Nice Shaidarsa zance nina sanya yay tarayya dani, bada son ransa ba" Mi茩ewa tsaye Anut Amina tace "Ke back to your right sense please, mgn ake wacce Hankali zai 蓷auka, kowa yasan Sheikh Nigeria dama gefenta idan kice kikace ya kwanta dake shi kuma saiya kwanta? Bayan yasan illar hakan? Abinda kukai fa Babba ne matsayin matar mahaifinsa kike da ance wanine ma daban shine, daga jiya zuwa yau na fahimci ma茩iyan Sheikh tun yana jariri kawai bani da hujjar kamasu ne, dan haka addu'a zamuyi kawai idan bashi da ha茩茩in akan abin zai fita cikin ruwan sanyi" Kuka Fannah ta 茩ara sawa tana fa蓷awa jikin Anut Amina "Ba zan iya ba idan har akace za'a rufesa wlh sai dai a ha蓷a dani, domin nima mai laifi ce bawai ta 茩arfi yay min ba, dan Allah ki taimaki zu茩atan mu kada ki bari zuciyoyinmu suyi nisa da juna". Rungometa Anut Amina tayi tace "In sha Allah I'll try my own Best, ki daina kukan idan kikai sanadiyyar cikin ya zube ko ya samu matsala fa? Kin san shi ne Abu mafi muni dazai ruguza zcyarsa shi ne zai iya rusa farin cikin sa, kiyi addu'a, muje kici abinci kiyi wanka zuwa safiya muga abinda hali zaiyi" Hannunta taja sukai waje a Parlo suka samu Mami tana Shirin fita suna ha蓷a ido ta watsawa Fannah harara, ita kam ko inda take bata sake kalla ba, da 茩yar ta samu tasha tea 蓷in da fatan dankali wanda yaji bushasshen kifi. Mami na fita kai tsaye police station ta nufa bata sha wahalar ganin Sheikh ba, yana zaune ya tan茩washe 茩afafuwansa idanunsa a rufe bakinsa na mutsawa a hankali yana Istigifari! Gabansa kuma wani bushasshen abinci ne da ruwan leda guda 蓷aya, domin Barrister yace kada a bashi wani abinci mai kyau.. Hannu ta mi茩a zata ri茩e nasa hannu dake jikin 茩arfan 茩ofar yay saurin zame hannunsa, murmushi tayi tace "Ok! Bazan ta蓳a ka ba idan baka so, nazo maka mafita ne, idan ka yarda ka amshi cikin jikina ni kuma nai al'茩awarin Taimakon ka, domin idan ka bari kaje Court to tabbas za'a rufe ka ne baki 蓷aya za'a ha蓷a maka da sharrin da baka san dashi ba" Kamar yadda bai motsa ba haka bai bu蓷e bakinsa ba, shi sam bai damu ba ko hukuncin rataya za'ai masa abinda ya keso kawai Jewel tai farin ciki, ta haifa masa abinda yake cikinta yana da tabbacin zata kula dashi bayan ita ga Anut Amina ga Granny, duk zasu iya kulawa da jininsa. 茒an sanda take kanta yace "Hajia lokaci ya kusa fa" Mami tace "Look sweet Imam wlh zan fitar dakai domin koshi Barrister a yanzu idan nayi niyyar 蓷aure sa zan 蓷aure sa, shima yanayin komai a 茩ar茩ashi na ba tare daya sani ba, nasan cewa jikin Fannah naka ne sannan nasan cewa cikin jikina ba naka bane, haka kuma ko nakasar daka samu Mahaifinka shine sila, kuma shine silar rabaka da mahaifiyarka wanda har yanzu ba'a san inda take ba, akwai muhimmin abinda Barrister yake 蓳oyewa a tare dakai wanda har yanzu nima ban sani ba, amma ka yarda ka kar蓳i cikina ka maidani matarka ta kwanciya a 蓷aki, ina sonka Imam ina son komai naka, amma ni duk abinda zanyi babu wanda ya isa ya kamani, Mgna ta 茩arshe kuma mutuwar Uncle Sham ba tsautsayi bane ganganci ana tsane aka shirya hatsarin, kuma anyi amfani da motar Companynka, ko iya wannan zan iya amfani dashi wajan ganin an rufe ka amma bana bu茩atar haka" Mi茩ewa tsaye tayi tace "kayi tunanin kafin mu ha蓷u a court gobe. Duk inda Arjun da Anut Amina zasu samu evedance na kare Sheikh a Court sun nema sun rasa, time to time kuma suna communicating a waya Shida Moon, itama ta shiga damuwa domin wannan shine karo na farko da Shari'a zata kaita 茩asa, kuma ta 蓷auki alwashin fidda Sheikh amma ba wata hujja da zata nuna haka sai tabi duk ta damu kanta, Murmushi kawai Deen ke mata yasan zatai winning na shari'ar kawai ta takura kanta sbd rigima. Da daddare Fannah kasa bacci tayi, a daren kuma ta gayawa su Ya Falta komai dake faruwa hakan yasa sukace suma zaso zo goben. Hankali ya tashi Gashi yanzu har 茩arfe 7 na safe ba hujja ba dalilinta, Barrister kam tunda ya fita cikin daren bai sake dawowa gidan ba, hakan yasa Anut Amina 茩ara gasgata zargin da take masa. Yana dur茩oshe gaban wani ba茩in Mutum wanda ya cika jikinsa da layoyi kala daban-daban yace "Duk yadda za'ai ayi Sheikh ya ziyarci gidan yari bana son ya fito sai na samu cikar muradin rai na" Bokan yay dry yace "Kaga wanda ya yarda da duniya ya manta da lahirarsa, ai tun tuni kayi sake 蓷an zaki ya girma kalli nan" Jikin Barrister na rawa yace "Me zan gani waye wannan kamar Deedat? Bayan an tabbatar min ya mutu" Dry bokan yay yace "Wannan shi ne babban kuskuren da kayi, ka manta da baya gabanka kawai kake hange" Dafe kai Barrister yayi yana jin wani gumi na keto masa, kana ya kalli Bokan yace "Mene mafita?" Bokan yace "Kaga ciki mai manta kyautar gobe, kasan abinda muka saba ai idan kana son aikinka yayi". Ba 蓳ata lokaci Barrister ya zame wandonsa ya juyawa bokan baya, just like yadda maza da maza suke abinsu, suna gamawa Barrister yay waje kai tsaye kuma ya nufi Federal Court of Appeal, domin Lokacin tara da wajan Ashirin, yana hanya Alhj Kamal ya kirasa yake shaida masa babbar lawyern da zata tsayawa Sheikh, tashin hankali ya bai yana akan fuskar Barrister sai kawai ya juya kan motar zuwa wani waje daban. Court ta cika sosai da mutane domin harda wanda ba'ai tunani ba, Fannah na ganin Ya Falta da Yakura ta saki kuka tana ri茩e su, rarrashinta sukai kana suka nemi waje suka zauna, Anut Amina na gefe Granny sai share hawaye take, Mami da Bahaiyya na can waje guda, Fareeq kam baka iya gane halin da yake ciki. 11 dai-dai Al'茩ali ya buga guduma Court ta zauna, kai tsaye ya bu茩aci ganin wanda ake 茩ara 拼an sanda suka nunawa Sheikh waje yaje ya tsaya, kana akace ana neman mai 茩arar kamar daga sama a kaga Barrister ya mi茩e tsaye ya nufi wajan shima, Al'茩ali ya karantawa Sheikh laifinsa idanunsa cikin na Fannah ya amsa da "Uhm, da cikin da mai cikin duk nawa ne" Al'茩alin yace "Ke nan kana nufin da gske kai ne kayi mata cikin" kafin yay mgn Fannah ta mi茩e tsaye tace "Ba haka bane, 茩arya yake, nice wacce na tilasta masa kwanciya dani bashi da laifin komai, yana son 蓷urawa kansa laifi ne kawai" Guduma Al'茩alin ya buga tare da tsawatarwa Fannah yace "Is an order, Kada wani ya sake mgn ba tare da bashi dama ba" rubuce虏 Al'茩alin yay kana ya bu茩aci ko wanne lawyer ya gabatar da kansa, kai tsaye Alhj Kamal ya gabatar da kansa akan shike kare mai 茩ara, nan fa tunani ya sauya Anut Amina ta fara duba wacce akace itace Lawyer Sheikh, babu ita babu labarin ta, A hankali Deen dake cikin Court 蓷in ba tare da kowa ya lura dashi ba, nan Shima ya fara juya idanunsa yana son yaga ta inda matar tasa zata bayyana, jikin Al'茩alin na fa蓷in "Malam Sheikh Imam hamdan Balarabe ko dai baka da lawyer ne?" Mi茩ewa Deen yay Yana 蓷an covering jikinsa da Al茩yabbar jikinsa, kai tsaye waje yay dan bai son idanun jama'a su dawo kansa, Anut Amina ma mi茩ewa tayi ganin haka yasa Hankalin Fannah tashi zata mi茩e Yakura ta ri茩eta, shi kam Sheikh ko a jikinsa idanunsa a rufe bakinsa na motsa amma rabin tunaninsa yana kanta, da yana da hali babu abinda zai hanashi rungome ta ya rarrashe. Al'茩ali ya hana duk wasu ba yana da aka bashi daga ciki hadda vedio'n hannun Mami wanda Alhj Kamal ya bayar, gyaran murya yay bayan ya 茩ara tambayar Sheikh akan ko yana da hujja dazai kare kansa tunda bashi da lawyer, banza Sheikh yay masa sai bu蓷e idanunsa kawai da yay, yana bu蓷e idanunsa ya sauke a kanta wani tattausan murmushi ya sakar mata yana nuna mata cikinsa sai kuma yay mata nuni da tayi Shiru tsit tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya idanunsa ya juya kamar ance ya juya ya hangi Muhammad Jalal Kabeer bobo shida Jalilerh zaune suna kallonsa. Guduma Al'茩alin ya buga kana ya mayar da glass 蓷in idanunsa ya shirya takardun gabansa yace "Bisa 茩wararan hujjojin da suka mata da kuma amsa aikin da mai laifin yayi wannan Court mai adalci ta yankewa Sheikh Imam hamdan Balarabe hukuncin....," Shiru yay sbd jin murya daga ba茩in 茩ofa bana fa蓷in "Adakata!!!" Gaba 蓷aya mutanan suka maida hankalinsu Mi茩ewa Barrister yay Sheikh kuma ya 蓷an furzar da iska daga cikin bakinsa yana juyawa a hankali Arjun ne a farko, sai Anut Amina hannunta ri茩e ta dairy, sai kuma Mama kolo da Yagana, daga can baya kuma wani farin mutum ne da alama shima prvt investigation ne, gefe guda kuma wata farar mata ce wacce tasha ado da wani farin lace amma gefen kanta a fashe yake yana zubda jini, sai Deen dake ri茩e da hannunta fuskarsa tai jajir, da sauri aka ware mata rigar ta Deen ya amsa ya sanya mata, hakan na nuni da cewa itace Queen Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza Deen, kuma lawyer mai kare Sheikh Imam hamdan Balarabe... SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Who Is The Killer 83-84 Gaba 蓷aya cikin Court 蓷in yay shiru idanun jama'a suka dawo kansu Deen, da Arjun da Anut Amina tare Mama kolo ha蓷i da Yagana. Gyaran murya ka蓷an Moon tayi wanda yasa Deen fahimtar abinda take nufi, zame hannunsa yay a nata daf da kunanta yace "All the best My Queen" yana fa蓷in hakan yaja baya tare da nufar inda Muhammad Jalal Kabeer bobo yake zaune tare da Jalilerh. Cikin nutsuwa Moon ta 茩arasa kallo guda tayiwa Alhj Kamal ta 蓷auke kai, kafin ta maida kallonta ga Sheikh, kusan numfashinta ne ya kusa tfy, duk yadda Mijinta yake da kyau da kwarjini amma 茩afar Sheikh Imam hamdan Balarabe Deen bai kama ba, ga wata nutsuwa kamala, da haiba uwa uba kwarjini wanda kallo 蓷aya Mutum zai masa ya cika masa idanu. Shiru ne ya biyo baya, Arjun da Anut Amina suka nemi wajan zama, Mama kolo da Yagana suka zauna suma, Al'茩ali ya buga guduma Court tayi shiru, jin shiru yay yawa yasa Moon ta mi茩e kamar yadda Al'茩alin ya bata dama, gyaran murya tayi irin tasu ta matan manya da kuma sarauta tace. "Sunana Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza Deen, nice lawyern wanda ake a 茩ara Ngd" Rubuce虏 Al'茩ali yay kafin ya 蓷ago kai yace "Shin Lawyern wanda ake 茩ara tana da hujjar da zata kare wanda Court take tuhuma akan yima matar mahaifinsa ciki?" Mi茩ewa Moon tayi tana gyara zaman rigar jikinta kanta a 茩asa tana duba wasu takardu kafin tace "Ya mai girma mai Shari'a kamar yadda kace tun farko tuhumarsa ake ba'a tabbatar ba, kuma wanda ake tuhuma ya amsa laifinsa da dukkan gskyar zcyarsa, to anawa 蓳angaren haka abin yake Tabbas cikin jikin Fannah Baba Baa'na cikin Sheikh Imam hamdan Balarabe ne..," ihun Court ta 蓷auka aka shiga surutai, Barrister kallon Moon kawai yake hakama Alhj Kamal suna jiran suji ta inda zata kare Sheikh daga wannan abun, guduma Al'茩alin ya buga akai shiru da idanunsa ya kalli Moon yace "Muna jinki" gyara tsaiwa tayi tace "Uhm! Hujja ta farko tabbatar da cewa cikin jikinta na Sheikh ne" wata paper ta 蓷auko wani ya kar蓳a kana wani ya amsa ya mi茩awa Al'茩ali, dubawa ya fara yaga gwajin halitta ne, kuma ya tabbatar da jinin Sheikh dana babyn cikin Fannah abu guda ne, ajjiyewa yay kana tace "Sai abu na biyu, wanda ake tuhuma bashi da laifin komai hasali ma ya samar da cikinne ta hanyar da ake so,hanyar da Addinin Musulunci ya shara蓷anta" nan ma shiru tayi kafin ta juyawa sukai ido hu蓷u da Barrister sai kawai ta 蓷auke ganin yadda zufa ke wanke masa jiki, hakama Mami da Alhj Kamal, juyawa tayi idanunta ya sauka akan Deen ya kashe mata idanu, tare da jinjina mata hannunsa, murmushi tayi tace "Bisa dugun binciken dana fara tun jiya zuwa yau, to Allahamdulillah duk wani binciken da nayi ya tabbatar min da cewa Fannah Baba Baa'na halaliyar Sheikh Imam hamdan Balarabe ce, Ma'ana Matarsa ce ta sunna" a hankali ya shiga ware idanunsa yana sauke numfashi ka蓷an虏 bakinsa na mutsawa yana fa蓷in _"Astagafirullah wa'atubu ilaik!! Astagafirullah wa'atubu ilaik!! Astagafirullah wa'atubu ilaik!!"_ Jajayen idanunsa ya sauke akan Fannah wacce itama shi take kallo zuciyoyinsu suka shiga bugawa a lokaci 蓷aya, yayinda numfashinsu ya fara daidaituwa dana juna, idannunsu a manne, suna jin mgnar kamar dirar mikiya, Sheikh taune le蓳ansa yay yana son ya tabbatar da abinda kunnuwansa suke fa蓷a masa amma ya kasa, wani 茩yak茩yawan shock ya kama Sheikh, ya kasa koda mutsi ya zama kamar wani statue. Moon da take kallonsu tace "You have a right to that, kana da ikon kallanta as much as you can, Fannah is your wife" da sauri Barrister ya mi茩e tsaye yace "茦arya ne, wlh matata ce, 茩arya ne, nina na bada sadakin ta, Ni nace ina sonta ba shi ba, matatace dani aka 蓷aura mata Aure bada Sheikh ba" Barrister ya fa蓷a cike da tashin hankali jikinsa gaba 蓷aya gumi ya wanke sa, Al'茩ali ya buga guduma nan take Court tai shiru cikin bada umarni yace "Is an order Kada wanda ya sake mana magna idan ba haka ba yanzu hukunci ya hau kansa" Gyara tsaiwa Moon tayi Idanunta na kan Sheikh tace "Ina son Court ta bani damar tambayar Sheikh Imam hamdan Balarabe wasu tambayoyi" kai tsaye Al'茩ali yace "Court ta baki dama" cike da 茩warin qwiwwa Moon tace "Sheikh da gske cikin dake jikin Fannah naka ne?" Jajayen idanunsa ya bu蓷e yana kallon ta kafin ya janye idanunsa ya mayar kan Fannah wacce tai lamo jikin Ya Falta tana sakin ajjiyar zcy sbd kukan da taci ta 茩oshi, ganin da gske bashi da niyyar mgn yasa a hankali Moon tace "Amsar ita zata tabbatar da abinda nake son fa蓷a a gaban jama'a" fesar da numfashi a hankali yasa tattausan hannunsa ya shafa fuskarsa zuwa gemunsa wanda yake ta 茩yalli, kamar bazai mgn ba sai kuma ya janye idanunsa yana fa蓷in _"Ya Allah"_ a zcyarsa, a fili kuma ya fidda wani emotional sound kafin a hankali yace "Da cikin da mai cikin duk Mallakin Sheikh ne" jinjina kai Moon kana ta bu茩aci ganin Fannah, a hankali ta tashi cike da tsoro sbd sam bata sama tsaiwa gaban mutane irin haka ba, bayan ta tsaya kanta a 茩asa tana wasa da yatsun hannunta jikinta duk rawa yake, Moon tace "Shin akwai wata hala茩a ta auratayya data ta蓳a shiga tsakaninki da Barrister Hamdan Balarabe?" Kasa mgn Fannah tayi sbd tambayar tayi mata girma, tsora mata shanyayyun idanunsa yay shima yana so yaji me za tace, domin shi gaba 蓷aya ya manta da wannan tunanin ya manta da cewa wani abu zai iya shiga tsakaninta da Abbansa, a karo na farko tsoro da fargabar abinda zata fa蓷a ya kamasa, addu'a yake idan wani abun ya fara kada Allah ya nufeta da fa蓷a, dan sam zcyarsa ba zata 蓷auka ba, a hankali Fannah ta girgiza kanta cikin sanyin murya wacce ta kama dishewa sbd kuka tace "Babu komai, tun zuwana gidan kawo yanzu" wata 苼oyayyiyar ajjiyar zcy Sheikh ya sauke yana rufe idanunsa wani sanyi ya fara ratsa masa zcy, jinjina kai Moon tayi tace "Idan Court ta amince zan fara gabatar da shaidun da zasu tabbatar da cewa Fannah matar Sheikh ce" Al'茩ali ya bada dama Moon ta bu茩aci ganin Arjun, cike da 茩arfin quiwwa Arjun ya tsaya kana ya gabatar da kansa a gaban Court matsayin mai bada shaida, wayarsa wacce ta samu matsala ya 蓷auko yace "A ranar da Allah yaywa Uncle Sham Kawon Sheikh rasuwa wayata ta samu matsala, kafin rasuwarsa ta riskemu ina tare da matata a kitchen naji shigowar sa茩o wayata, ban samu damar dubawa sbd wayar ta fa蓷a cikin hug 蓷in tea, tun daga rana na cire sim 蓷in na ajjiye ta, na duba ko zanga wanne sa茩o ne ya rage a cikin sim 蓷in amma ba komai duk sun zauna a wayar, to cikin ikon Allah yau na 蓷auko hanyata ta zuwa Court na fara biyawa police station kamar yadda Queen Maimunatou ta bu茩ata, bayan muntattauna da ita, zamu tawo Court 蓷in na samu kira daga matata, tace nai sauri nazo akwai hujja mai 茩arfi dazai kare Sheikh,jin hakan yasa na tafi Queen Maimunatou kuma ta shiga mota ta nufi Court, ina zuwa na samu wayata ta dawo dai-dai kai tsaye kuma ta nuna min sa茩on dake jiki" jinjina kai Moon tayi tace "Ko Arjun zai iya karanta mana sa茩on yadda kowa zai fahimta?" . Wayar ya bu蓷e yace "ga sa茩on kamar haka;" _Assalamu Alaikum, Mohd na turo maka wannan sa茩on ne a lokacin da nake jin kamar bazan iya samu damar fa蓷ar wani Sirrin da baki na ba, da farko ka kula da Imam bashi da wanda ya fika, sai Granny ita kuma wannan a Kullum 茩arfinta 茩ara jaa yake, Sheikh yana cikin magauta da ma茩iya, na san halinsa mai 蓷aukan 茩addara da rashi Yadda da mutum, amma kai tsaye bazai fahimci wanda suke son kaisa 茩asa ba, abu mai muhimmanci shi ne FANNAH ba Matar BARRISTER bace, matar SHEIKH, na bu茩aci abun ya zama sirri sbd na fahimci ita zata zama silar samun 茩afafuwansa Kuma Thank God ya samu lfy, haka kuma ya tabbatar min da Sheikh yayi tarayya da mace ne, ka gaggauta sanarwa da Imam wannan mgnar domin akwai gobarar da take shirin tunkaro sa, bayanin Auran sa da FANNAH da kuma bayanin cikakken Tarihin rayuwar Sheikh yana cikin Dairy na kasa Anut Amina ta 蓷auko maka, ka bata hqr sosai ta kula da Huda, ta 蓷auki 茩addarar rashi na, abu na 茩arshe kuma kamar yadda jama'a da kuma ko kuke tunani Sheikh ba 蓷an Barrister ba ne, na barku lfy realy miss you so much Arjun ka kula da Sheikh na baka amanarsa!_ Shiru Court tayi, Barrister ya susuci ga samu ga rashi, tayaya? Yaya akai Uncle Sham ya san da wannan Mgnar? Meyasa bai tunanin 蓷aukan mataki akan Uncle Sham tun tuni ba? Yanzu duk shekarun daya 蓳ata ya tashi a banza kenan ko mene? Da 茩arfi ya furta "Ina it can be possible" kallonsa akai a wannan karan hadda Sheikh a kallonsa, tunanin Sheikh da yawa amma ya rasa wanne zai fara, idan ba Barrister bane mahaifinsa to wanene mahaifinsa, mai yasa Fannah ta zama matarsa bayan bai ta蓳a ganinta ba bare yace yana sonta? Ko kuma 茩addarar ha蓷uwa da Airah ita ta ha蓷asa da Fannah, ada no one replace Airah in his heart, amma yanzu Fannah ta maye gurbin Airah ta samu matsayin da Airah bata samu, wannan da burin samu Allah ya 蓷auki ranta. Al'茩ali ya bu茩aci ganin Anut Amina tare da Dairy, gabatar da kanta tayi kana ta fara bu蓷e shafin Farko na Dairy inda aka rubuta. _鈥淭USHE鈥漘 Deedat da Hamdan yaya da 茩ani ne, amma sun ha蓷u ne ta hanyar Uba uwa kowa da tashi, Hamdan 蓷an stepmom 蓷in Deedat ne, tun suna yara Allah ya bawa Deedat baya ta tsara art ga kuma son mulki, dan haka tun a secondary school aka fara bawa Deedat mu茩ami, hakan ya fara damun Hamdan sbd shi mutum ne mai hassada da kuma 茩yashi, amma baya ta蓳a nuna tsanar Deedat yana barin komai cikinsa ya iya takunsa, mahaifiyar Deedat ta mallaki Property da yawa wajan iyayenta da suka rasu ya rage daga ita sai ni Shamsudeen da nake rubuta wannan bayanin, ni 茩anin mahaifiyar Deedat nan wato Khadijertou, a haka rayuwa ta fara tsayi Deedat ya manyanta, a haka iyayen sukai tafiya babu wanda ya dawo da rasa sosai Deedat ya shiga tashin hankali bashi da kowa saini, daman familyn ba yawa garemu ba, yawanci ba'a 茩asar suke ba, haka dukkan 茩adarorin Khadijertou ya dawo mallakin Deedat Balarabe, ya fara juya ku蓷i a lokacin ni kuma ina da aure matata ta fari amma ban ta蓳a haihuwa ba, ganin Deedat ya mallaki hankalinsa yasa nabar 茩asar, kwanci tashi Deedat ya zama shararran mai ku蓷i, hakan yasa ya nemi wata matashiya dangin Kanuri ya aura, watan ta biyu ciff da Aure, akaiwa Deedat 茩uruciya yabar garin baki 蓷aya, a hankali kuma aka sanya mota ta takashi, amma sam Deedat bai mutu ina ji a jikina yana raye, ya tafi yabar matarsa da ciki wanda bai san dashi ba, a lokacin ne kuma na dawo Nigeria da zama tare da sabuwar matata Amina sbd Allah yayiwa 蓷aya matar tasa rasuwa, ba tare da binciken komai ba aka sanarwa Hamdan cewa Deedat yay hatsari ya mutu motar da 茩one tare dashi, hakan yasa ya 蓷auki ragamar komai na Deedat ya barni ka蓷an daga ciki nake juyawa, kulawar matar Deedat ya dawo 茩ar茩ashin Hamdan ba wanda ya san tana da ciki, sai ita da Hamdan 蓷in, domin koni basu yarda na sani ba, kullum yana nuna mata sai ta haifesa lfy za'a sanar, lokacin da cikinta ya cika watan haihuwa a lokacin ta fara tsanar cikin sbd asirin da Hamdan yasa akai mata, dan haka tana haifar Imam ta tsallake ta barsa aka ransa inda tayi, sai Hamdan yay farin ciki ya bawa Saudat ri茩on Imam, daman tunda ya aureta ya shaida mata cewa Mahaifiyar Imam matarsa ce, daga nan kuma yaje ya 蓷auko Granny mahaifiyar Balarabe wato kaka wajan Deedat kenan, kana ya 蓷aure mata baki, bokan Hamdan ya tabbatar da cewa idan har bai 蓷auki mataki akan Sheikh ba to Tabbas shi ne zai kawo 茩arshen sa, sai 茩wace komai na dukiyar mahaifinsa Deedat, dalilin haka idanun Hamdan ya rufe yasa aka mayar da Imam gurgu tun yana zanin goyo, Saudat Granny sukaci gaba da kula da Imam cikin Aminci" Shiru Court tayi kowa ya fara surutu, Granny kam kasa mutsawa tayi, kanta ya fara sarawa ta shiga tunanin abubuwa da yawa, Sheikh kam kansa motsi yayi, ya sunkuyar 茩asa tare da sulalewa a wajan ya shiga fidda numfashi idanunsa na janyewa tari na son kawo masa ziyara, da 茩yar yake fisgar numfashinsa sbd nauyin da zcyarsa yake masa, tabbatas an zalunci kamaninsa da mahaifansa. Share hawaye Anut Amina tayi kana tace _鈥淢AFARI鈥漘 lokacin da Saudat ta fahimci kaf Dukiyar Barrister ba tasa bace itama ta shiga 茩o茩arin ganin yadda zatai ta samu kasu fiye da rabi na Dukiyar, har kawo lokacin kuma bata son cewa Shaikh ba 蓷an Barrister bane. Rashin, Barrister yayi abu baya tuna baya Deedat lfyarsa 茩alau, Yayinda kuma matarsa ta koma daginmu dake Niger da zama, wata rana naje Dubai yin oder sabbin kaya na company Sheikh kamar daga samu naga Deedat nai mmki sosai domin har lokacin bai tagayyara ba, ku蓷i da hutu sun zauna masa, daga nan kuma na fahimci yana da babban matsayi sai dai ban san matsayin mene ba,muna ha蓷uwa matarsa ya fara tambaya ko da nace muje ya koma Nigeria sai ransa ya 蓳aci hakan ya tabbatar da kurciyar da akai masa ta nan, ya amshi number na daga ya huce, kwana biyu tsakani ya dira a Niger sunyi farin cikin ganin juna sosai, babu wanda ya tambayi Imam, Deedat bai san da Sheikh matarsa kuma an saya mata mantuwa, daga nan suka sauyawa sabuwar Rayuwa haka kuma ban sake ganinsu ba har kawo yanzu dana rubuta wannan abun" Nan ma shiru Anut y tana share shawaye, Deen kam jin abun yake wani iri ace 蓷an uwanka na jini shine bai 茩aunarka, mai yasa ku蓷i keson hallaka jama'a ne, murmushi kawai yay sbd tunawa da Oga Damus da yay, Muhammad Jalal Kabeer bobo yay 茩asa da murya dai-dai kunan Deen yace "kana tunawa da tashin bom ne?" Harara Deen ya watsa masa yace "Yeah! Of course, kamar yadda kake tunawa da Governor Mubarak Yahya cibo, Jafar, right?" Taune baki Jalal Kabeer bobo yay yana Rungome Jalilerh yace "Forget the past amma serious sun cutar min da my Jalery?" Ya fa蓷a yana matse Jalilerh, Anut Amina ta 蓷ura da fa蓷in _鈥淩EVENGE鈥漘 A lokacin da Barrister ya gane cewa a koda yaushe abubuwa na iya juya masa, kuma ya fahimci halin Saudat da abinda take niyya, kuma ya gane cewa 蓷a 蓷aya shi ne nasa a cikin yaran da Saudat ta haifa, sai ya 蓷auki niyyar 蓷aukan fansa ta hanyar 茩arin Aure ya samu wacce zata haifa masa yara masu yawa, cikin Sa'a kuma ya ha蓷u da Fannah, a lokacin da Barrister ya bu茩aci naje wajan Kawo Madu domin mu tattauna dashi nayi mmki sosai, 蓷an uwan wajan mijin 茩anwar mahaifiyar matarw Deedat ne, hkne nima 茩anwar mahaifiyar Mamana ta ce, Shira mukai sosai, kafin Kawo Madu ya gayamin cewa Fannah bata son Auren hakan yasa na gaya masa ra'ayi na ina son a juyar da auran kan Sheikh, daga nan nai masa bayanin komai, haka Kawo Madu ya Sanarwa da Baba Baa'na ranar 蓷aurin auren aka shaida 蓷aurin auren Sheikh Deedat Balarabe, da Fannah Baba Baa'na, domin nace kada a bayyanar da sunan wanda aka 蓷aura auran dasu, babban farin ciki na kuma babu abokan Barrister suna can waje shi kuma ya gidan Kawo Madu, aka 蓷aura aura na bada ku蓷in sadaki a aljihu na, ku蓷in Barrister kuma sunan a ajjiyewa kamar yadda ya bani, Abu guda ya ragewa Sheikh a yanzu shine sanin inda iyayensa suke, sannan kaf Dukiyar da Barrister ya tara ba ku蓷in sa bane ha茩茩in mallakar Sheikh ne, a nan na kawo 茩arshen Rubutu na Allah ya yafe min bisa 蓳oye wannan abun da nayi na barshi matsayin SIRRIN MU nida Kawo Madu da Baba Baa'na" Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kawai mutane suke fa蓷a, Barrister kam tuni ya fara zaucewa, murmushi Moon tace Anut Amina tace ta zauna, Alhj Kamal ya mi茩e tsaye yace "Ina da mgn yamai girma mai Shari'a" Al'茩ali yace "an baka dama" Alhj Kamal ya kalli Fannah yace "Shin daman dai kina da ra'ayin tarayya da Sheikh, kuma mgnar baki ta蓳a ha蓷a shimfi蓷a da Barrister ba 茩arya ne, Sannan..," shiru yay sbd salatin da yaji Granny ta tafka, zumbur Granny ta mi茩e ta nufi inda Alhj Kamal yake ta shiga tafa hannu tana fa蓷in "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) wlh kai dai babu kai a ganin Annabi, ba kaji Imamu yace da cikin da mai cikin duk nasa bane? Kai dai anyi a sarar haihuwa ka zauna kaita giggilla 茩arya, to babu gantalalle irinka a nan" tana fa蓷in hakan ta juya ta kalli Al'茩ali tace "Don Muhammadur Rasulullah maza a nan ka yanke masu hukuncin kisa, a fille kan salllamammu" Da sauri Saudat ta kalli Granny Alhj Kamal yace "Wa muka kashe da za'a kashe mu kuma? Ni meye nawa a ciki?" Moon tai Murmushi tace "Ka shirya kare kanka bawai kare wani abuba" guduma Al'茩alin ya buga kowa yay shiru kana yay rubuce虏 zuwa wani lokaci kafin ya 蓷ago kai yace "Bisa 茩wararan hujjojin da wannan Court mai adalci ta samu ta wanke Sheikh Imam hamdan Balarabe bisa zargin sa da akai, sannan Court ta bu茩aci Barrister ya bawa Sheikh ku蓷i bisa 蓳ata masa suna da akai" Kuka Fannah tasa tana rungome Yakura farin ciki fal ranta sai shafa cikinta take, da zata iya da babu shakka wajansa za taje ta rungomesa. Gyaran murya Moon tayi tace "Bayan nan Matar Uncle Sham na 茩arar Barrister bisa zarginsa da kashe mata miji da yay" da wani irin sabon tashin y Barrister yace "What? Wlh bani bane ban kashe kowa nayi niyya amma bani bane" gaba 蓷aya aka kallesa Al'茩ali yace "Kace bakai bane, kuma kace kayi niyya mekenan?" Sunkuyar dakai kansa yay kafin yace "Tabbas nayi niyyar kashe Uncle Sham, lokacin da zargina ya tabbata a kansa, na shirya yadda za'ai a kashe sa cikin ruwan sanyi a ranar da ya tafi Barno, amma wanda nasa yay kisan ya dawo yace ai sunyi Accident amma wlh bani bane" gyara tsaiwa Moon tayi tace "Idan akai bane kenan Matar kace Saudat tayi kisan kamar yadda ta fa蓷a jiya" Mami ji tayi cikinta ya juya da 茩arfi zcyrta ta buga bata son lokacin da tace "Kai Ni kuma yaushe na fa蓷a kuma?" Ka fa蓷a Moon ta watsa tace "Ai ko abin naku wasa ne, kun iya ha蓷a abu amma baku san Yadda zaku kare kanku ba, tun jiya na fara shiri na, jiya kinje Police station wajan Sheikh kin fa蓷a masa maganganu da yawa" daga nan Moon ta ciro wata na'ura ta bawa wani shi kuma ya bawa Al'茩ali, ana kunnawa Muryar Mami ta bayyana duk abinda ta fa蓷a jiya sai da kaji, Moon tace "茒an sandan daya rakaki wajanki ba 蓷an sanda bane, shiri na ne, ni Barrister/Queen Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza Deen" wani fito Deen yay tare jinjina mata, dole Mami ta fito gaban jama'a tace "Zahiri ina son Mallakar Dukiyar da Barrister yake 茩wa蓷ayi, fahimtar ku蓷in bana kowa bane sai na Sheikh yasa na fara tunanin yadda zan mallaki komai nasa, shiyasa na fara shirin 茩ulla tarayya dashi amma duk yadda nasu ya茩i, sai na rabo dashi na fara binciken yadda zan samu komai cikin sau茩i, wata rana naje gidan Uncle Sham yana Tsaka da rubutu sai ya tashi yabar rubutun da yake ban tsaya tunanin komai ba na fara karantawa, a nan nagane cewa Fannah matar Sheikh ce, sai na shirya yadda zan lalata 茩usanci dake tsakaninsu bayan nayi haka kuma, na fahimci ina da ciki sai na shirya 蓷orawa SHEIKH cikin, ganin Fannah nada ciki sai hankali ya tashi naga kuma a koda yaushe asiri na shirin tunuwa sai na shirya yadda za'a kashe Uncle Sham, amma kafin hakan wani ya rigani domin Barrister yasa an sace motar Company Sheikh, bayan ya bada file ga wanda zai kisan ya sanya hannu, amma wlh Allah bani na kashe su, wlh bani bace Allah ko yarda dani" Barrister ba ya shiga rantsuwa, daga nan Moon ta kalli Alhj Kamal tace "Idan ba Saudat bace, ba kuma Barrister Hamdan bane, kenan Barrister Kamal ne ya kashe su kamar yadda ya da蓷e yana cin amanar abokin nasa, harta kaisu ka samun yarinya shi ne yanzu kaci Amanar Abokiyar hur蓷ar taka kuma kaci Amanar Abokin naka?" Rarraba idanu Alhj Kamal ya fara ya shiga rantsuwa dafe kai Moon tace "Ok Securities za kuga wani a outside ku shigo dashi" ba ta蓳a lokaci aka fita aka shigo da wani matashi saurayi Barrister! Mami! Alhj Kamal suna ganinsa suka mi茩e tsaye aka shiga kallon kallo... Finally dai na warware dukkan wani 茩ulli da yake a littafi馃槰 let's see who is the killer. SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:25 PM - Mrym: Released From Jail 85-86 Gabatar da kansa saurayin yayi, kana yay Shiru yana sauraran tambayoyin da Za'ai masa, Al'茩ali yace "Malam Adam, ka shirya fa蓷in gsky ba tare da tsoro ko fargaba ba? Ka shirya zaka fa蓷i gsky tsakaninka da Allah?" Wanda ake kira da Adam ya 蓷aga hakan yasa Moon tace "Adam a tura ka ka saci motar Company Sheikh haka ne?" Kai tsaye ya amsa mata da "Eh" sai ta kuma cewa "A cikin wannan mutanan wanene ya saka wannan aikin?" Adam ya kalli Mami ya dawo ya kalli Barrister kana ya kalli Alhj Kamal, 蓷auke ido yay yace "Duk cikinsu ba wanda banwa aiki ba, sai dai duk nai masu aiki ba tare da sanin cewa inawa wani daga cikinsu ba, Hjy Saudat tasa na sace motar bayan haka, Barrister yasa na 蓷auko masa motar bisa dararjar ku蓷i masu yawa, dalilin hakan kuma na amince nace na 蓷auko masa motar, Amma shi ya amshi motar ne yana son a 蓷auko masa drugs a ciki (Muyagun 茩wayoyi) daga nan ban san komai ba sai da Alhj Kamal ya rikani ya bani motar ya gaya min abinda ya keso, wato naje na kashe masa wasu mutane, nayi shiru sbd ban san me zance masa, daga nan nace yaban lokaci ina ta tunani sai kawai nace masa bazan iya ba, dan haka na bar masa office 蓷insa" kallo ya dawo kan Alhj Kamal nan Court ta bu茩aci ganinsa, tsayawa yay yana sunkuyar da kai kafin yace "Barrister aboki na ne, wanda bani da kamarsa, tunda na fahimci munufarsa na gane irin manyan kadarorin da yake hari na sauya tunani na, Nima na fara farautar abinda yake so, hakan sa muka ha蓷a 茩arfi guda Shida matarsa Saudat,ita ta fara zuwa waje na a fa蓷ar ta, tasan nasan komai naka, na Aminci mata sai na kawo mata bu茩atata, muka fara zumunci har aka samar da Bahaiyya, wacce ita 蓷in jinina ce kuma 拼arta ce, lokaci guda na fahimci Saudat bata da imani tun sanda ta gaya min nufinta akan Sheikh, dan haka Nima na janye daga gare ta na fara aikina ni 蓷aya, bayan an kawowa Barrister mota naje nace ya bani aro za'a shigo min da kaya, ba musu ya aramin,har yake bani file 蓷in drugs 蓷in da za'a kawo masa, kuma burinsa a yanzu ya amshi wani file dake wajan Uncle Sham, daga nan na nemi wani bayan Adam ya茩i na bashi ku蓷i wajan 5.6m haka yaje da motar yabi ta kansu Uncle Sham, daga nan ya 蓷auko min file 蓷in, ni kuma na bawa Barrister file 蓷in ya samin hannu, domin na shirya 蓷ura masa laifin kisan, tun daga ranar makashin da yay kisan ya fita hayyacinsa ya zama kamar mahaukaci, yana ta fa蓷in ya shiga uku, Tabbas ni na sanya a kashe Uncle Sham da sauran Mutanan domin idona ya rufe kunne na ya toshe ku蓷i kawai nake gani da jin da蓷in rayuwa" nan aka shiga Allah wadai da Alhj Kamal Al'茩ali yay rubuce虏 kafin yay gyaran murya yace "Bisa dugun nazari da kuma hujjojin da Court suka samu akan wanda yay kisan dan haka bisa adalci a yadda hukunci yake a Muslunci Al nafs bin nafs, a hukuncin Shari'a kenan, In kuma a kotun turanci ne, Section 221 of Penal Code duk wanda ya kashe wani shine kashe shi ake yi inde da gangan ne, dan haka wannan Court ta yankewa Alhj Kamal da Barrister Hamdan Balarabe hukumcin kisa ta hanyar rataya, Barrister hukuncinsa akan Iyayensa daya kashe Alhj Kamal kuma akan kisan so Uncle Sham, wanda yay kisan kuma Allah ya fara yi masa hukuncin tun daga yanzu, Ina fatan wannan abun zai zama izini ga masu son ransu da son duniya fiye da lahira, ace idanun mutum ya rufe akan ku蓷i har ya kashe iyayensa, wannan duniya ina zata damu, Allah ya kyauta ya kuma shirya mana zuri'a" gaba 蓷aya aka amsa da Amin wata 苼oyayyiyar ajjiyar zcy Mami ta sauke a zcyrta tana Allah wadai da hali irin na Alhj Kamal gefe guda kuma tana ba茩in rasa shi sbd Bahaiyya, Fareeq kasa zama yay lokacin da 拼an sanda suka nufi wajan Barrister yasu tafi dashi. Dishi虏 Sheikh ya fara ganin sbd wani bugu da zcyarsa ke masa, a hankali ya fara tari ba tare da kowa ya sani ba, Fannah ji tayi dama babu kowa a wajan tana son ta ha蓷a ido da Malaminta taga irin farin cikin da zai yi, juya idanunta tayi taga bata ganshi ba hakan yasa ta sulale daga wajan tana dubawa a hankali, Anut Amina ma wajan Sheikh ta nufa sbd ganin ya茩i fitowa kusan a tare har suna karo da juna suka 茩arasa wajan, gaban Fannah ya bada sauti sbd ganinsa da tayi dur茩oshe yana tari cikin sar茩ewar numfashi, ga jini na zuba daga hancinsa, jikinta na rawa da wani irin sauri har tana ture Anut Amina kafin ta 茩arasa wajan jikin Sheikh ya saki Numfashinsa ya tsaya hannunsa dafe da 茩irjinsa dake masa zafi da ra蓷a蓷i, baya Anut Amina tayi tana sakin salati gaba 蓷aya hankalin jama'a ya dawo kanta da sauri Arjun ya 茩ara so ganin Sheikh haka ya firgita sa, Fannah kam zubewa kawai tayi a wajan ta kasa aikata komai sai rarraba idanu da take, motsin da taji yasa ta bu蓷e idanunta hannunsa taga yana rawa yana Shirin ta蓳a fuskarta, sai a lokacin ta gane bai gama ficewa a hayyacinsa ba, runtsa idanunta tayi tana jin yadda yake son jan jikinsa kusa da ita amma ya kasa, bu蓷e ido tayi sbd tattausan hannunsa da taji saman fuskarta sai a lokacin ta fashimci hawaye ke zuba daga cikin idanunta, dugun yatsarsa ya sanya ya sharce mata hawayen yana 蓷an jawo fuskarta dab da tashi, cije lips 蓷insa yay sbd wani irin azabar ciwo daya keji a zcyarsa, dab da kunanta yana 蓷an fesa mata Numfashinsa mai 蓷umi cikin 茩asa da murya da sar茩ewar numfashi yace _"Matata!!"_ shi kawai ya samu damar furtawa ya ri茩e hannunta gam yana fa蓷in sunan Allah, daga nan Sheikh bai sake fahimtar komai ba, sai farkawa yay ya gansa a saman bed 蓷in asibiti. Duhu ya fara gani hakan yasa ya maida idanunsa ya rufe a hankali ya shiga motsa bakinsa yana tasbihi ga Allah daya 茩ara farkar dashi a duniya, saukar numfashinta ya ji yana dukan saitin 茩irjinsa wanda yake a bu蓷e slowly ya 茩ara try na bu蓷e idanunsa sosai hasken room 蓷in ke damunsa amma bisa dole ya bu蓷e idanunsa tare da saukesu a saman drip 蓷in dake ma茩ale a hannunsa. Sosai yay mmki domin bai tunanin a asibiti yake ba, kenan duk yadda yaso danne abun sai da yafi 茩arfinsa kenan, cikin ransa yake fa蓷in _"Zahraaah my wife_, 蓳oye min ya 茩are, zaki kasance da Malaminki, yanzu ne ya dace kisan cewa soyayyyar Malami fiye take data sauran maza" a zahiri kuma wani 茩awataccen Murmushi ne ya su蓳o ce masa. Saukar numfashinta ya 茩ara dukan 茩irjinsa hakan yasa yay 茩asa da idanunsa,茩uri yay mata idanu ganin yadda take bacci amma sai marai-raice fuska take ga wasu gudun tun hawaye na bin idanunta wanda suka bushe. 茦yakkyawar fuskarta ya tsorawa idanu yana jin yadda so da 茩aunar Zahraaansa suke 茩ara ratsa zcyarsa, ganinta kawai kusa dashi yasa yaji ya nemi duk wani ciwo ya rasa. Ware idanunsa yay ganin kayan da suke jikinta ba sune wanda tasa a Court ba. Kenan kwana yay a asibitin ko mene? Agogon ya kala yana 蓷an runtsa idanunsa yaga wajan biyar na Yamma. Kallonsa ya mayar gareta yaga yadda ta ri茩e masa hannu, lafiyayyiyan murmushi ya sauke ya mi茩a hannu da shirin shafa kanta yaji an mur蓷a handle 蓷in 茩ofar, janye hannunsa yay yana mayar da idanunsa a hankali ya rufe. Arjun ne da Ya Falta sai Moon a bayansu tana shigowa Deen ya shigo sai Oga Muhammad Jalal Kabeer bobo shida Jalilerh. Zama suke A hankali Moon tace "Till now yana bacci sannu Sheikh, yanzu dai no more damuwa". Arjun yace "Wlh idanunsa biyu haka yake ai" Bobo yace "Uhm Gulma yake da matarsa 茩ilan" mintsininsa Jalilerh tayi ya ri茩e hannunta yana bata kiss ba kunya. Sheikh yana jinsu yana ta laluban kalmar da zai fa蓷a ne, jin Arjun na ta蓳a sa yasa ya bu蓷e ido yana ya mutsa fuska.. Gaba 蓷aya suka ha蓷a wajan fa蓷in _"Congratulations from, RELESED FROM JAIL"_ kamar zai kuka sbd haushin da yaji na katse masa hanzari da sukai bai damu da Ya Falta dake wajan ba ya sassauta Muryarsa yace "Barakallahu fiikuu, Shukkran, but kun shiga rayuwata". Deen yace "Hhh naka wasa ne, idan zakai soyayyyar ka miye namu, tun kafin kayi mukai wanda zan 蓷agawa 茩afa cewa ya fini iya soyayyya _ABU_MALEEK_ " Bobo yay dry yace "Kai wannan ai makauniya ta gama dashi bashi da kunya sam" Murmushi Deen yay yace "Kasan garin da suka je ashe akwai wasu halittu kamar huro masu shan jini akai Sa'a 蓷aya ya ciji makauniyar tasa, shi kuma Allah ya tsare sa shine daya koma masarauta ya killace ta ba tare da kowa ya sani ba yake bata jininsa take sha har taji sau茩i" Jalilerh ta zare ido tace "Mayya kawai ya aura wannan" Deen yace "Kaji 拼ar iya ba kiji ance cizonta akai" Jalal yace "Abin ya fara zuwa da raini kuma da babban likitan 茩ashi kake mgn bada Lawyer ba" Sheikh dai yana jinsu amma idanunsa na manne akan Fannah wacce ta fara mutsawa sbd surutun da ake, tashi tayi tana kwa蓳e fuska idanunta ya sauka akan na Sheikh da sauri tai 茩asa da idanunta sbd kwarjininsa da yay mata ga wata kunyarsa daya kamata. Moon tace "End of discussion abar dai Sheikh ya huta yaji 蓷umin matarsa" Murmushi Sheikh yay yace "Yawwa Queen, tattara su" Mi茩ewa sukai gaba 蓷aya suna masa addu'a ya amsa da Ameen yaywa Moon gdy. Fita sukai hadda Arjun da Ya Falta ganin hakan yasa Fannah ta mi茩e yana 蓷an motsa bakinta so take ta tambayesa jikinsa amma ta gagara ganin yana niyyar tashi yasa tai saurin yin bathroom. Ba'a Sallami Sheikh a ranar ba sai washegari bai 茩ara sanya Fannah idanunsa ba sbd kullum Granny da Ya Falta suna wajan Mama kolo da Yakura da Yagana sun koma. Yana zaune a Parlonsa sanye da wani tattausan farin voyal mai manyan zane wannan karan ko singlet bai sanya ba, ana kallon 茩wantaccen gashin 茩irjinsa da tsinin brest 蓷insa, yana tunanin rayuwa tunanin Abbansa Barrister ya gama cika masa zcy bai ta蓳a tunanin haka al'amarin yake ba, wato ashe duk rashin kulawar da yake 茩in basa sbd yasan bashi ya haifesa ba, an kashe masa kakanni haka an nakasta rayuwarsa, daga 茩arshe an kashe masa Kawonsa Uncle Sham. Ajjiyar zuciya ya sauke tunaninta ya fa蓷u masa mi茩ewa yay bayan ya gama shan lemon power horse energy, cikin nutsuwa yake taka 茩afafuwansa cike da kuzari a haka ya 茩ara so babban Parlo yana zuwa tana tashi sosai kwana biyun nan take jin kunyarsa musamman idan ta tuna abinda tai masa a kwanakin baya, Granny tana ganin ta ranga蓷a gu蓷a tace "Ga Imamu Ga Imamu,ma sha Allah Tubarkallah Ubanka sak babu abinda ya bambanta ka dashi" Lumshe idanunsa yay yana kallon hanyar part 蓷inta da tabi, sosa kai yay yace "Granny bari na tambayeta ko taga laptop 蓷ita" kallonsa tayi tace "Wa kuma zaka tambaya" 茩asa yay da idanunsa yana juyawa ba tare da yace komai ba, 茩asa Granny tai da muryarta tana fa蓷in. "Yau naga 蓳atan nono a 茩irjin budurwa, wai wayo zai min, to Fisabilillahi zai hanashi ke蓳ewa da matarsa ne? Ai sai Allah ya tsine min ko Amina?" Anut Amina ta saki Murmushi tace "Haka ne kam, Allah dama 蓷aukan ta yay zuwa wata 茩asar suka huta". Mami tana jin Wayar tayi 茩ara ta manna a kunne tace "Kayi min al'茩awarin aiki me kyau amma tun ba'a je ko ina ba suna tare da junansu" bokan ya saka dry yana fa蓷in "Kinyi kuskure ai, tunda kika sanya maganin kuma ya tashi a banza baki kwanta da yaron ba, gashi kin bari wani ya ganku dan haka aiki ya lalace" Dafe kai Mami tayi tace "Mene abunyi yanzu?" Bokan yace "To Salammiyya har yanzu ru蓷un Duniyar bai gama sakinki ba ne?" Girgiza kai tayi tace "Kawai ka fa蓷a min sai wasa kake da hankali na" tsawa ya buga mata yace "Kaga wacce bata da rabon duniya bare na lahira daman can ku蓷in ki nake ci, amma asiri bazai tasiri jikin Fannah bare Sheikh, kullum tana shan yawonsa bai 蓷auke da tasbihi ga kariyar da suke samu daga wajan wasu daban, dan haka kiyi ta kanki nai nawa". Yana fa蓷in hakan ya kashe wayar kuka Mami tasa tana ha蓷a ido da Bahaiyya ta zabga mata harara tana fa蓷in "Wlh Mami kin cuci ne Allah kuma zai saka min kin samar dani ta gur蓳atacciyar hanya" A hankali Sheikh ya mur蓷a handle 蓷in 茩ofar bedroom 蓷in Fannah, tana tsaye gaban mirror daga ita 茩aramin towel, frm head to toe ya fara Kallonta yana ganin yadda ta zama babbar mace ga cikinta yay girma yay mata kyau sosai fatar jikinta sai Shinny take, ko'ina na jikinta a murje gwanin sha'awa gashinta yana 蓷igar da ruwa ya sauka har baya ya manne da fatar bayanta ga wani sihirtaccen 茩amshi na turaren AL'AJABU dake fita a jikinta, bai san yaya akai ba sai tsintar kansa da yay a bayanta ya zura hannayensa a cikin aljihun wando yana jefanta da wani irin kallo. Ta cikin mirror'n ta hangosa gabanta ya fa蓷i da sauri ta juya zata shige bathroom yay saurin fa蓷in "Stop" cak ta tsaya ta rarraba idanu cikin 茩asa da Murya yace "come here" ya fa蓷a yana ware mata hannayensa kanta a 茩asa ta fara takuwa zuwa inda yake tsaye tana zuwa dab dashi taja ta tsaya ta kasa 茩arasawa, sauke hannunsa yay yana 蓷an cije baki a hankali ya juya zai bar bedroom 蓷in yaji ta saki kuka tsayawa yay yana ware manyan idanunsa wanda suke a 蓷an lumshe, yadda take kukan ya kusa bashi dry dan haka ya maze tare ta nufarta yana zuwa ya le茩a fuskarta yaga da gske kuka take sosai, fesar da numfashi yay a kasalance yace "Meye kuma? Ba nace kizo ba kika 茩i" turo baki tayi tana buga 茩afa cikin rashin Sa'a towel 蓷in ya zame tare dayin 茩asa, runtsa idanu Sheikh yay ya shiga kokawa da Numfashinsa hutar kansa ta 蓷auke, wata 茩ara Fannah tasa tai kansa da gudu tana zuwa ta 茩an茩amesa dan babu inda zata iya 蓳oye jikinta sai jikinsa idan tace zata juya to zai gane mata bombom, da sauri ya dafe mirror'n yana 蓷an bu蓷e ido jin zata yar dashi, 茩o茩arin zameta yay daga jikinsa yana son ya 茩ara kallon halittar da Ubangiji ya bata, ita kuma ta sake 茩an茩amesa, rungomesa ta yay tsam a 茩irjinsa yana sauke tagwayen ajjiyar zuciya a jajjere, cikin 茩asa da Murya yace "Why? Me yasa kike 蓳oye min?" Kuka ta sakar masa tana tura kanta a 茩irjinsa tace "Am so sorry Sheikh" Murmushi yay mai 茩ayatarwa yace "Ban ji ba" bakinta ta 蓷ura saman kunnansa tace "Am sorry Sheikh" matseta yay a yana wargaje gashin kanta yace "Uhm Speak up" cikin sabon kukan ta tace "Am so sorry, Am so Sheikh Imam Deedat Balarabe, Am so Malamina, Am so sorry my one and only, Am sorry my life partner, Am sorry my sweet darling Imam" baya yay suka zube saman bed cikin 茩asa da Murya yace "All this for what?" Ma茩alesa tai tana rusa sabon wani kukan tace "Na baka ba dai-dai ba, na baka rashin kunya" lumshe idanunsa yay yana manna softness hands 蓷insa saman cikinta yana murza ka蓷an, yana jin yadda Cikin ke zillo dai-dai kunnanta yace _"Cry as much as you can, i got you okey, you'll not die and nothing will happen to you Again Zah....raaaaaah"_ ya fa蓷i sunan nata a rarrabe, sautin kukanta ta 茩ara bai 茩ara ce mata komai ba sai shafa cikinta da yake yana 蓷an fesa mata Numfashinsa mai zafi a kunne, sai da tayi mai isar ta kafin yace "It's okay, Kada ki sake try na kuka, All this week,i can't sleep well Zahraaah!! i can't Jewel" tana shasshe茩ar kuka tace "Why can't You sleep" bu蓷e ido yay yana Kallonta kafin ya fara sama da hannunsa yana ya shiga murza fatar jikinta yace "Am so Hornyi wanted to squeeze your boobs and play with you, but kin hanani" ya fa蓷a yana shagwa蓳e mata kamar 茩aramin yaro har mmk yake mata, 蓷auke ido tayi tana fa蓷in "Sorry" Murmushi kawai yay yana mirginata gefe yace "Am having a strong boner, Am so!! so!! Hard" saurin rufe 茩irjinta tayi Ganin yadda idanunsa sukai jaa har wani ruwa suke a hankali taji ya sakar mata sexy kuka yana 蓷an shasshe茩a yace "You didn't allow me to touch your boobs, you didn't allow me to suck them, You didn't allow me to kiss you, I only kissed your lips, Uhm Zahraaah Jewel, haba Fatima Zahraaah! Until now we husband and wife you are pushing me away when u are the only wife i have, Am so so biggggggg!!!! And harddddd, pls Zahraaah accept me as your husband no more separate" ya fa蓷a yana kifa kansa a tsakiyar 茩irjinta yana sakar mata kukan shagwa蓳a kamar ba Sheikh 蓷in data sani ba, kansa ta ri茩e tana jin soyayyarsa a ranta komai take shi take gani Murya bata fita tace "Go ahead Malamina ka bani sabon lessons" sa sauri ya jawota jikinsa yana sakin 茩ar茩茩arfar Ajjiyar zuciya idanunsa a lumshe ya ha蓷e bakinsu waje guda hawayen idanunsa na 蓷iga a kuncinta.... 馃槰馃槰 this page dedicated to you Jewel馃挃馃か but am still angry rigimammiyya! SIRRIN MU isn't free book Contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV鉁嶐煆� 10/17/21, 10:25 PM - Mrym: Internal Love 87-88 Lumshe idanunsa su duka sukai kowa na sauraran yadda zcyar 蓷an uwansa ke bugawa, Fannah ware idanunta tayi wasu hawaye Masu zafi suka shiga sauka daga cikin idanunta zuwa saman fuskar Sheikh, sosai take jin so da 茩aunar Sheikh na ratsa dukkan wata 茩ofa da lungu na zcyarta. Idan tace tayi Sa'a tana nufin tafi ko wacce mace dace da samun jini na gaban kwatance wanda yake rewa dukkan maza _(Bai kai My SHAMNERH ba)_ duk wata soyayya da mace ya dace ace ta samu to tabbatas ta gama samu, ta samu miji mai sonta da kuma 茩aunarta, ta samu Namiji mai kishinta da kuma tausayinta, ta samu bango wanda zata jingina taji da蓷i, Allah yay mata baiwa ya ha蓷ata da nagartaccen Namiji wanda ya san Aure dama ha茩茩in sa. Bakinta yay 茩arya ya fa蓷i wani aibo a tare da Sheikh sam babu ko kalma 蓷aya da zata iya kwatanta da Malaminta dashi, bakinta yay ka蓷an wanda fa蓷in zallar so da kuma 茩aunar da take masa sai dai kawai ta fa蓷i abinda zata iya ta barwa ganganar jikinta saura tayi aiki a wajan Malaminta! He kissing her mouth like bai ta蓳a saninsa ba, wani 蓷an蓷ano nada ban ya keji yana ratsa shi banda sauke mata numfashi da wani gurnani babu abinda yake gaba 蓷aya jikinsa rawa yake. Bai san mene yasa jikinsa yake saurin bada shi ga Zahraaah ba, baya iya hiding all his feelings to her, yanzu dai yadda yake kissing bakinta ji yake kamar yanzu yasan Zahraaah, koda yake daman ance masu idan suna da ciki komai nasu sauyawa yake, To anan Zahraaansa ta samu wannan baiwar, sau 蓷aya ka蓷ai ya san jikinta amma yana da tabbacin yanzu ya sauya a yadda ya sanshi. Wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke tare da zare bakinsa daga nata sbd sauyin daya fara ki bazai iya 蓷auka wan long time ba tare daya nemeta ba, and bai shirya hakan yanzu ba, yazo ne kawai how is she yaji lafiyan babynsa, sauke numfashi yay a karo na biyu yana 蓷an sha茩ar 茩amshin dake fita daga wuyanta wanda kai tsaye yake shigewa cikin hancinsa yake bawa zcyarsa nutsuwa.. 茒ago fuskarsa yay ya kifa a Tata, yana tura hannunsa cikin sumar kanta, Cikin 茩asa da Murya yace "Open your eyes Zahraaah!!" Kunya ce ta kamata sbd yadda yake narke mata kamar 茩aramin yaro, duk yabi ya shagwa蓳e kamar ba Sheikh ba.. Sassauta Muryarsa yay yana 蓷an bawa karan hancinta sumbata yace "Ohyaaaah!! Bu蓷e Muga" marai-raice fuska tayi tace "Kunya na keji" juyawa yay yaga shi ne ka蓷ai a cikin 蓷akin ta蓳e baki yana zama ki daina a fili kuma ya sauke nauyin mgnarsa yace "Kunyarwa?" Tana turo baki gaba tare da juya lip's tace "Uhm kai mana" "Niwa?" Ya bayar mata da mgnarta 茩asa mgn tayi yana matsa tafin hannunta tare goga mata Tattausan la蓳蓳ansa a saman fuskarta yace "Speak up, tunda na ajjiye kema You have to do that kinji Zahraaah Jewel" slowly ta bu蓷e idanunta tare da sauke su a kansa tana kallo kyautar da Ubangiji yay mata, domin samun Sheikh tsayin na miji ba 茩aramin kyauta bace da kuma dace da tayi. Copping face 蓷insu yay a hankali ya kira sunanta yace "Zah...raaaaaah!!!" Har ranta taji saukar zazza茩ar muryarsa wani kalar sabon yanayi ya fara saukar mata tare da kasala, cikin 茩asa da murya dai-dai kunanta yace. "Kin wadata zuciyata da farin ciki, kin haskaka rayuwata da haskenki, kulawarki a gare ni ta musamman ce, hakan ya sa nake jin kaina tamkar sarkin wata masarauta mafi girma da 茩arfin iko. Ina Son Ki, idan nace Ina Son ki kin zarce duk yadda kike tunani, Zahraaah Jewel Ke ce kaddarar da na jima ina tsimayin tarar da ita a rayuwata, zan kasance a duk inda kike, zan tsaya a duk inda kika tsayar da ni. Ina son ki, adadin son da kalmomi ba zasu iya siffantawa ba" Tsayawa yay sbd nauyin da Mgnar tayi masa amma mgna ake ta rayuwarsa babu batun jan aji da tsayawa nauyin baki idan bai gaya mata yadda yake sonta ba wane zai fa蓷a mata, lips 蓷inta ya kama ya shiga tsotsa kana ya saki ya kama karan hancinta then neck 蓷inta ya gangara tsakiyar 茩irjinta numfashinta ne ya kusa 蓷auke wa a hankali tace "Sheeeee...ikhhh" sai kuma ta sakar masa kuka, tsayawa yay da abinda yake ya manna tafin hannunsa a saman 茩irjinta yana jin yadda yay missed nasu, bisa jagorancin zcyarsa ya 茩ara bu蓷e baki yana shigar da ita jikinsa yace. _"Fannerhhh"_ cak ta tsaya da kukan ta shiga sauke ajjiyar zuciya wannan shi ne first time da taji ya kira sunanta, ji tayi kamar bayan shi babu wanda ya iya fa蓷in sunanta, bata san lokacin data zagaye hannu ta rungomesa tana sakin dry, tare da jan gemunsa.. Gira ya 蓷aga mata tare da kashe mata ido Ya iyali ji tayi ya 茩ara tafiya da zcyarta komansa mai kyau ne, dai-dai kunanta ya 蓷ura bakinsa yana cizon fatar kunanta kafin yace. "Ina jin labarin soyayya ne a da, tamkar tatsuniya, amma a yanzu bayan na ha蓷u da ke, na gaskata soyayya wata aba ce wadda ke da tasirin sanya farin ciki a cikin zuciya. Ina fatan zaki kasance tare da ni, domin zama maganin damuwata na tsawon rayuwa? Ina Son Ki, Zahraaah Jewel My Soul" Ya fa蓷a yana 茩ara sanye idanunsa cikin nasa, Wheel hannunsa suna 茩irjinta yana murzasu slowly yana jin wani taushi da tsantsin da suke dashi, hawayen farin cikin samun Zahraaah a rayuwarsa ne ya ganganro masa, da sauri ta manna bakinta saman fuskarsa ta shiga kwashe hawayen, cikin 蓷an shasshe茩ar kuka yace. "Tun ranar da na fara ganin ki, na ji a jikina, watarana hannuwanki zasu zamo masharin hawayena, kuma zasu kasance ri茩e da ni na tsawon rayuwa, zuciyarki zata zamo makwancina na har abada. Na gode da irin kulawar da kike nuna min a kullum. Ina Son Ki Sosa" Rungome juna sukai a tare cikin Muryar kuka Fannah tace "Thank you God! Thank you for giving a good man, I can't life without you! Without what's my worth life if i get separate from you than I'll get separate from self (My world) because you are the one i most love Madly! You're the only one my eyes want to see, my ears want hear his voice, I LOVE YOU MORE MOST MY SHEIKH MALAMINA!!" 苼ata fuska yay yana 蓷an mirginawa gefe ganin hakan yasa tai saurin mirginawa itama tayi ta haye samansa ware idanunsa yay yace "Ke zaki fasan ciki, kin manta bake 蓷aya bace" kwa蓳e fuska tayi tace "Why are you sad? Meye na 蓳ata rai" girgiza kai ya tsora mata shanyayyun idanunsa masu narkar da zcyrta kafin yasa hannunsa ya shafi cikinta wanda yake motsi da alama shima yay kewar mahaifinsa yace "Naga da saura na tunda har yanzu an茩i bani special name Ohhhh Ohhhh!!" Sai yanzu taji kunyar fa蓷in sunansa da tayi tai 茩asa da idanunta cike da kunya tace "Am sorry, ban sakewa" tashi yay zaune tare da 蓷aga ta cak ko nauyinta baiji ya sauke ta saman cinyarsa kunya duk da kamata ta shiga 茩o茩arin rungomesa sbd ta 蓳oye jikinta, gaba 蓷aya ta shagala ta manta ba kaya jikinta naked take, matsawa yay Baya yana girgiza kansa tare dayi mata dry mai 茩ayatarwa wacce ta haddasa lomawar dimples 蓷insa tare da bayyanar teeths gave 蓷insa yace "Noo! Pls komai nawa ne, dake da cikin da komai na jikinki it's mine, koda wasa kada ki 蓳oyewa idona ganin komai a jikinki, now tell me wanne suna kika ban?" Wani iri take jinta sosai ta kejin idanunsa a 茩irjinta ajjiyar zcy ya sauke a hankali yace "Uhm" ya fa蓷a yana shafa 茩wantaccen beared 蓷insa mai kyau daya 茩ara tsayi bakinta ya shiga motsa wa cikin rawar murya da Kunya tace _"My hubby"_ lumshe idanunsa yay a hankali ya furta "No" turo baki tayi tace _"Excellency"_ nan ma yace "No" ganin yadda kallon jikinta kai tsaye ba shamaki yasa tai gaba tare da kwanciya jikinsa tana sa茩ale hannayenta a west 蓷insa tace "To fa蓷i me zance" cije baki yayi yace "A'a kawai sake wani" Shiru tayi tana tunani sai kuma tace _"Nurul hayat"_ rungome ta yay yace "Accepted i like it" tashi tsaye yay da ita a jikinsa yace "Lemme freshen up ki shirya kimin kwalliya, but ban son barba蓷e虏 蓷in nan just lipstick and perfume" towel ta 蓷auka ta sanya bata yarda yaga bayanta ba, shima bai shirya gani ba tace "To nima bana son Zahraaah 蓷in nan" yana yin waje yace "Ni ina so" yana fa蓷in haka yay waje haushi ya kamata wato ba takai matsayin bata special name ba, ya lalla蓳a yay mata wayoo shine zai gudu. Yana fita ya samu Granny zaune a saman danning table tana jin farfesun kaza wanda yaji kayan 茩amshi, bai ta蓳a jin kunyarta ba sai yau dan haka ya shiga sosa kai tare mazewa ya nufi part 蓷insa yana shiga Granny ta tashi harda gudu, part 蓷in Anut Amina ta nufa ta hanki tace "Ban baki labari ba, to wlh sai yanzu ya fito" dry Anut Amina tayi tace "Kema dai Granny shida matarsa" sakace baki tayi tace "To amma dai ai yaji kunyata fisabilillahi amma wlh ko a jikinsa, kai ashe haka Imamu yake? To wlh kakansa Balarabe yayo baya jin kunyar abinda yake so" Murmushi kawai Anut Amina tayi Granny tace "Nace anya ba korar Saudala za muyi ba? Tunda dai Mijinta kashe sa za ayi ita kuma meye namu da ita albarkacin Bareeq take ci" Jinjina kai Anut Amina tayi tace "A'a Granny ki barta Allah na sane da ita ai, ku raba zcyar da tasu da kuma zuwa wajan bokan da tayi ma ka蓷ai ya ishe ta" Granny tace "To basai dai yanzu taci kanta ba, ko dan Allah?" Anut Amina tace "haka ne kam" Mami na zaune ita da 茩awarta Fariha tace "Fariha komai ya lalace min gashi duk dukiya ta suna hannun Lubna" Fariha tace "Ya dai kamata ki gane Allah 蓷aya ne, kiyi hqr ki tsaya iya nan, gashi yanzu nida Abban Taufiq munyi dai-dai na 蓷auki duk shawarar da Anuty Ni'ima ta fa蓷a min, na samu kansa muna zaune cikin Aminci yanzu dana biye maki da yanzu kin halaka ni itama Lubnan ba son gsky take maki ba, yadda take bazawara haka take so ki zama Finally burinta ya cika" Shiru Mami tayi tace "Yanzu dai ki aramin dubu 蓷ari zani Sokoto Pls" Fariha tace "Wa Ni??? ALLAH yay min tsari tashi kibar min gida kada ki sani a halaka" baki Mami ta bu蓷e zatai mgn Fariha tai saurin fa蓷in "Dan Allah jeki Allah ya ganar dake" fita Mami tayi tare dayin gida ta 蓷auki niyyar zuwa wajan Lubna gobe. Sheikh ne ya fito daga bathroom sanye da Maroon 蓷in jallabiya mai gajeran hannu tana da tsaga daga gaban wuyan rigar, ya 蓷ura farar hula wacce ake cewa tashi ka fiya naci irinta larabawa, tsayawa yay gaban mirror yana fesa parfume 蓷insa mai 茩amshi, turo 茦ofar tayi a hankali ta shigo babban hijab ne a jikinta har 茩asa, yana Kallonta yasan babu kayan arzi茩i a jikinta, Murmushi kawai yay yana tasbihi a ransa, 茩arasawa tayi ta amshi turaran ta 茩arasa fesa parfume. Amsa yay ya ajjiye gefe guda, kafin yace "Bari naje Mosque ina son abinci mai kyau mara nauyi" jinjina kai tayi tana shafa 茩irjinsa tace "Alwala kayi ne?" Janye jikinsa yay yace "Uhm" hijab 蓷in jikinta ta cire wasu fitanannun 茩ananan kaya suka bayyana wando ne iya cinyarta sai half vest ko bra babu jikinta ta tufke gashinta ya sauka har bayyana, saurin rufe idanunsa yana jin yanayinsa na sauya juya yay zai fita tace "Ai sai na rama" zare ido yay yace "Ki rufan asiri kada ki warware alwalan nan" dry tayi tana 茩ara shafa hannunta a 茩irjinsa dake waje Numfashinsa ne ya tsaya yana jin tsigar jikinsa na tashi idanunsa a lumshe yasa hannu ya rungome ta tare da juyar da ita shi kuma ya jingina da jikin 茩ofar, bakinta dab da nashi tana 茩o茩arin ha蓷ewa a hankali ya mur蓷a handle 蓷in 茩ofar kafin ta sanya bakinta yay saurin janye jikinta tare da tura ta ciki ya fita da gudu yana kulleta a 蓷akin... SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 NIMCYLUV 鉁嶐煆� 10/17/21, 10:25 PM - Mrym: Sheikh And Zahraaah 89-90 Dry Fannah tayi tace "Daka tsaya ai" ta fa蓷a tana lumshe idanunta tana jin yadda soyayyyar mijinta take Ratsa ko ina na jikinsa, Sheikh daban yake cikin maza, jikinta taja zuwa saman stool ta zauna cikin nutsuwa kuma ta 蓷ura Hannunta a cikinta tana jin yadda yake juyawa alamar yana cikin 茩oshin lafiya,ganin lokaci na shigewa ta mi茩e tare da nufar bathroom 蓷iinsa karo na farko kenan data shigar masa toilet banda 茩amshi babu abinda yake, 蓳angaren towel daban, haka ma na brush, da kayan gyaran kai ga mayukan shaving kala daban-daban, Murmushi kawai tayi domin ta gama yarda da waye Sheikh da kuma Abinda Ya keso, rigar jikinta ta zame ta rata ye saman hanger. Warm water ta ha蓷a mai zafi ta zuba bath perfume _summer Fragrances_ a cikin ruwan. Tana gama ha蓷awa ta 蓷auki shaving oil ta 茩ara gyara jikinta inda tasan Sheikh yafi so da 茩auna, then ta shiga cikin ruwan ta zauna sai da ya huce ta 茩ara ha蓷a wani kamarsa sai da tayi haka 3times, kafin ta ha蓷a na wanka da tayi mai kyau, lungu da sa茩o sai da wanke tass Sannan ta 蓷auki handrayer ta fara gyara kanta ya bushe then ta 蓷aura alwala. Kallon yadda ta cika tai 蓳ul虏 茩irjinta ya 茩ara cika tamkar wacce ta fara shayarwa hakan ya tabbatar mata cewa cikinta yay girma, towel ta 蓷auka ta 蓷aura kana tai waje tare da sanya hijab 蓷in ta ta nufi part 蓷inta. A Parlo ta samu Anut Amina da mai aiki suna jera dinner, kallo 蓷aya Anut Amina tai mata ta 蓷auke kai domin ta tabbatar yau Sheikh zai 茩ara angwancewa a karo na biyu! Mami da kallo kawai tabi Fannah har yanzu tana jin tsanarta, Mi茩ewa tayi tana jan tsaki itama Fannah ko Kallonta ba tayi ba, Granny kakka蓳e kayan jikinta tayi tana fa蓷in "To mutum ba sai dai yaci kansa ba fisabilillahi? Ai duniya ba aljanna bace a toh! Kowa zai girbe abinda ya shuka" Bahaiyya ce tace "Anut Fannah ina son kimin lalle irin na kwanaki" da sauri Granny tace "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) a dangin wa? Kuna da hala茩a da ita ne? Kul na 茩ara ji ban da dai rashin kunya irin ta 蓷an yanzu Uwarki da gama jaa mata tsaki yanzu kuma Kice tai maki turami (lalle)?" Fannah tai Murmushi tace "Granny ki barta mana" wani kallo Granny tai mata tace "Matsa can mara kishin zuci, har yanzu Mijinki take son cutarwa ke kinan zaki gwaninta" Shiru Fannah tayi kafin Granny tai magana 茩amshin turarensa ya kawowa hancinta ziyara, a hankali ta 蓷ago kanta suka ha蓷a ido ya kashe mata ido 蓷aya da sauri ta juya tai 蓷akinta tana sakin murmushi kunya ta kamata domin ta gama bayarwa Granny da Anut Amina sun gani. Yana gaba hannunsa ri茩e da casbawa sai Arjun dake bayansa Fareeq kuma na biye da su ya sama wani abin tausayi sai janye jikinsa yake, shi kansa ko inda Mami take baya zuwa yama janye jikinsa gaba 蓷aya daga gare ta. Zama Sheikh yay a saman kujerar yana motsa bakinsa yana tasbihi a hankali Arjun ma zama yay, Fareeq kuma yaja jikinsa can gefe guda, Arjun yace "Buddy yau da safe kayan da mukai order sun 茩arasu, abin mmkin kuma kayan da aka ri茩e maka na shekara da shekaru yau securities 茩asar Cameron sun saki kayan, bayan binciken da sukai ya tabbatar wani yaywa company naka za茩on 茩asa ya sanya mana hudar iblis a cikin kaya, to yanzu Finally komai yay dai-dai" ya fa蓷a yana ciro wani file daga cikin aljihunsa ya mi茩awa Sheikh, 茩in kar蓳a yay sai juyawa da yay ya kalli Fareeq. Sanin ma'anar kallon yasa Fareeq 茩arasawa wajan ya nemi waje ya zauna, Arjun ya 蓷ura da fa蓷in "a 蓷aya company naka na art mun samu ri蓳anyar riba fiye da yadda muke tunani" kar蓳ar file 蓷in yay ya duba kana a hankali yana lumshe idanunsa wanda suke cike da kwa蓷ayin ganin matarsa ya mi茩awa Fareeq, kallonsa Fareeq ya kasa kar蓳a kawai sai ya sakar masa a cinyarsa, yana maida hankali kan Arjun a kasalance yace "Uhm! Kamar nawa" Arjun yace "ribar da aka samu ta contract 蓷in zanan makarantar kwanan da akai, da kuma zanan masallacin da akai gaba 蓷aya sune 25.10m" Anut Amina ta mi茩awa Sheikh coffee kana ta bawa Arjun sai Fareeq, kur蓳a yay ka蓷an ya ajjiye yace "Idan ka 蓷auke ribar boarding school, ta masallacin akai gidan marayo, ka 蓷auki rabi a ribar makarantar kai shagalin suna wa matarka" baki Arjun ya saki kafin yace "Buddy kasan me kake cewa? Wajan 10m nayi me dashi?" Mi茩ewa Sheikh yay yana fa蓷in "Idan ka ban ni nayi me dashi, Fareeq zai fara zuwa sabon company as manager na mallaka masa company baki 蓷aya" da sauri Fareeq ya mi茩e bai san lokacin daya saki kuka yana nufar Sheikh ya rungome sa ba, bayansa kawai Sheikh ya bubbuga ba tare da yace komai ba, Granny tace "Kai dai ka haifu wlh, Allah dai yay maka albarka ya baka zuri'a ta gari ya sauki matarka Lfy, toh! Wa kake dashi da zai maka wannan addu'ar ai sai ni 蓷in" murmushi kawai yay yana shafa sajen fuskarsa sosai addu'ar Granny tai masa da蓷i ya shige part 蓷insa yana sakin wadataccen murmushi. Arjun Mi茩ewa yay jiki ba 茩wari zcyarsa cike da mmki hali irin na Sheikh sam bai damu da Dukiyar da ake ta fa蓷a akanta ba, shiyasa a kullum Allah yake 茩ara sanya masa albarka a cikin kasuwancnsa, gashi dai a farko bai ta蓳a sanin a dadin 茩adarorin daya mallaka ba, amma a koda yaushe burinsa ya taimaki na 茩asa dashi, ya bawa addinin Musulunci gudunmawa. Girma da 茩aunar Sheikh suka 茩ara yawa a zcyar Arjun, har bai san me zaiwa Sheikh ya wanda zai faranta masa ba, sai dai fatan cikawa da imani Allah kuma ya sada shi da Iyayensa cikin aminci. Sheikh na shiga part 蓷insa ya zare jallabiyar jikinsa tare da shigewa bathroom ya sakarwa kansa shower a hankali ya shiga sauke ajjiyar zcy yana jin komai nasa na sauyawa, sai yanzu ne ya samu cikakkiyar nutsuwa amma hanyar yanzu akwai miki a zcyarsa wanda bazai ta蓳a goshewa ba sai sanda yaga Iyayensa idan yana da rabon ganin su. Ware fararan idanunsa yay a cikin madubin bathroom 蓷in ya shiga 茩arewa kansa kallo a hankali ya furta _Sheikh Imam Deedat Balarabe_ ya fa蓷a yana 蓷an sakin murmushi. Fareeq part 蓷in Mami ya nufa jin tana waya yasa yaja ya tsaya domin yaji mene zata fa蓷a "Ok in sha Allah goben zanzo indai bu茩ata ta zata biya burina na sami abinda na keso kada na tashi a tutar babu" Girgiza kai kawai yay jin 茩ara yasa ta juya tana kallonsa sai kuma ta kashe wayar tana fa蓷in "Fareeq ni kake gudu ko? Baka yarda da 茩addarar ba" Kallonta yay kafin yace "Mami 茩addara fa kikace, 茩addara Allah ke kawowa bawansa amma ke da kanki kike 蓷urawa kanki masifar da zata iya fin 茩arfi ki nan gaba, na 蓷auka U can change amma naga alama You never changed ni nake wannan tunani, kowa yana son Allah ya bashi uwa ta gari amma ke banga alamar zaki zama uwa ta gari garemu ba, yanzu baki dubi Bahaiyya ita abinta da yafi muni ma and macace ita dole gori na rashin uba zai iya kawowa rayuwarta kutse musamman idan lokaci aurenta yazo, Mami wannan sam ba rayuwa bace daga yanzu baza ki sake gani ba" Da sauri tace "Fareeq kada ka manta duk lalacewa ta ni mahaifiyarka ce, duk duniya babu wanda kake da shi sama dani wlh, ko yanzu na fa蓷i na mutu sai kafi kowa ba茩in ciki" Fareeq yace "Wlh Yah Sheikh ya fi ke, kuma da ace zaki ci gaba da rayuwa a haka gwamma ki mutu na huta daki 茩are rayuwarki haka, Mami ki gane cewa hali fa na bin 蓷a ko jika ni dame kukeso naji ne, ban samu Uba na gari ba ban samu uwa ta gari ba, yanzu idan Allah ya jarabce ni da samun yara masu irin halinku nace me? Nace masu a wajan kakaninsu suka samu wannan mummunar halin? Wlh kun gama dani" Yana fa蓷in hakan ya fice daga cikin part 蓷in idanunsa cike da hawaye a corner ya samu Bahaiyya tana rera kuka, bai ce mata komai ba ya kama hannunta suka bar gidan baki 蓷aya ta nufi wani mall da ita. Sai data gama turare jikinta da turaren AL'AJABU wanda yake ratsa lungu da sa茩o na jikin mace, kafin ta 蓷auki wani tarare wanda tunda tazo gidan ba tayi amfani da shi ba, shima na tsugune ta saka ya turare mata 茩asanta, kafin ta 蓷auki wani lotion mai 茩amshi ta shafa a saman farar fatar ta mai taushi da kuma santsi. Tana gamawa ta 蓷auki matte liquid lipstick ta shafa saman la蓳蓳anta masu kauri da taushi, nan da nan suka 蓷auki haske da she茩i ya 蓷auki ba茩in kwalli ta zizara a idanunta sai Idanunta ha 茩ara haske yay fari 茩wayar idanunta ya 茩ara fitowa sosai, Murmushi tayi ganin yadda take wani 茩yalli. Wasu 茩ananan kaya ta 蓷auka masu black and red colour ta sanya, sket ne mai tsaga ta gaba sai riga mai hannu 蓷aya, 蓷aya hannun kuma ya sauka a 茩irjinta, gashin kanta dai-dai tsakiyar kanta, sai jikinta ya samu nutsuwa bai matse ba, ya fito sarari domin rigar iya 茩irjinta ta tsaya, ta 蓷auki parfume different colors ya fesa a jikinta kafin ta 蓷auki babban hijab ta sanya a jikinta, wayarta yay 茩ara taga sunan _Nurul hayat_ na yawo tai picking a hankali taji ya sauke zcyarsa yana sakar mata lallausan murmushi kafin tace ya marai-raice fuska Murya can 茩asa yace. "Amincin Allah ya tabbata ga Mrs Imam Deedat Balarabe" Saurin zubewa tayi a wajan tana jin muryarsa na saukar mata da kasala, kamar ba zatai mgn sai kuma tace "Rayuwata" ware idanunsa yay sosai sai kuma yaja ya rufe sbd tunawa da His Fairy da yay, itace silar komai da faruwar komai shikam zai iya rayuwa da ita har gaban abada, amma yanzu zyrsa ta Zahraaansa domin ba'a mgnar wanda babu shi a Duniyar baki 蓷aya, 蓷an sauti ya sakar mata kafin yace "Ina son ganinki en mata" kwa蓳e fuska tayi tace "Aini na huce en mata yanzu kada ka mata soon am going to be come a mother" jinjina kai yay yace "Sure?" Tace "Ehmn" ta蓳e baki yay yace "Har duniya ta tashi en mata kike a idanun Imam, Ohhh yaaahh maza zo nan inji 蓷umin jikin Matata" mi茩ewa tayi tace "On mah way" yace "Anahh UHIBBIKI" ita kuma tace "Ina sonka Mijina" a hankali ya 蓷ura wayar a bakinsa ya bada sautin "Muuu'ahhhh" da sauri ta zare wayar sbd wani iri da jikinta yay shi kuma ya 蓷an saki Murmushi yana fa蓷in "Shy girl" ya fa蓷a yana ajjiye wayar yaci gaba da danna system 蓷insa. Tijama na kwance cikin halin ciwon daya kamata ta kalli Tu蓳e tace "Ko yanzu na mutu nasan Airah zatai alfahari dani, Ubangiji na zai alfahari dani" Tu蓳e yace "Yake Kakata ba zaki ta蓳a mutuwa ki barni ba, daman na maki al'茩awarin kawo komai cikin sau茩i, kuma in sha Allah saura ka蓷an Iyayensa su zo garesa, Tana farin cikin ta tuzarta Imam, bata san cewa nice na shiga jikinta na tunzurata ta aikata hakan ga Sheikh ba, domin hakan shi zai kawo komai cikin sau茩i" ri茩e hannunsa Tijama tayi tace "Congratulations Tu蓳e, Allah ya kare dukkan zcyar da take mai kyau kamar ta Sheikh, aiki 蓷aya ya rage maka wanda nake fatan Ubangiji ya baka ikon yi lfy cikin aminci da kwanciyar hankali" Murmushi yayi yace "Yake Kakata wannan aikin bani na fara 拼ar uwata Airah itace silar komai, ni kawai 茩areshi ne nawa" Tijama tace "Maza jeka tashi kaje ka 茩arasa naka aiki" Yana zaune daga shi sai boxer mai kyau sai faffa蓷an jikinsa da yake a bu蓷e yaji ta shigo cikin bedroom 蓷in domin ta duba taga baya parlon, tun daga sama ya 茩are mata kallo har 茩asa, bai son lokacin daya mi茩e tsaye ba sai bu蓷e idanunsa da yay ya ganshi gabanta, "Uhm" kawai ya fa蓷a ya amshi tray hannunta ya 蓷ura saman carpet batai aune ba taji ya zare hijab 蓷in jikinta, baya yaja ya shigayi mata wani kallo kafin a bayyane ya saki wata wahalalliyar ajjiyar zcy then yace "Yasubuhanallah! You're lucky Imam, Uhm Tubarkallah" sai kawai yasa hannu ya cirata sama ta 茩an茩amesa abinda ba ta蓳a ji yayi ba shine wa茩a, yana juyi da ita yana fa蓷in. _鈥淔atima Zahraaah kece a zuciya! Fatima Zahraaah madubin idaniya!! Fatima Zahraaah kece sanadi na faruwa, laifinki ban gani koda ruwa da iska! So yakan saka wasu harma su fara hauka! Dana tunaki sai naji sanyi a zuciyata! Buri na zuciyata na ganki a gida na muzamma miji da mata haka zai faranta rai na!鈥漘 SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 rayuwa babu tabbas koda yaushe zaka iya wayar gari ka jika a kabari dan Allah kada ka tafi da ha茩茩i na馃槶 Ya 茩are maganar yana sakinta tare da rungome ta tsam a jikinsa yana sakin dryar farin ciki, dai-dai kunanta yace "Thank you! Thank you so much Wify today I'm very happy just because of you, I love you my Moonlight, Ina sonki Kurratul aini" rungome sa tayi tana 茩ara shigewa jikinsa sbd cikinta daya tukareta" bai tsaya jiran mene za tace ba sureta sai gado ko abinci da yace ta kawo masa baibi ta kansa ba. Zare ido ta shigayi sbd abun da taji yana mata, a hankali ya 蓷aga idanunsa da suka tara ruwa dai-dai kunanta yace "Hug me Zahraaah" 茩an茩amesa tayi sosai tana shirin sakin kuka ya sanya bakinsa cikin nata kafin yace "Now kiss me, kimin kuka Zahraaah, ina son naji kina screaming sbd ni, ohyyyah kiss me Kurratul aini" ya fa蓷a yana 茩ara ha蓷e bakinsu sosai, jikinsa duk rawa yake, ya shiga karanto addu'ar Saduwa da iyali kafin a hankali ya fara ratsa jikinta, zata rufe idanunta yay saurin zare bakinsa yace "No! Zahraaah look at into my eyes zaki 茩ara so na zan 茩ara sonki kada ki rufe idanunta mu kalli juna a lokacin auratayya shi ne zamu 茩ara sha茩uwa da juna, I love You Zahraaah" Idanunta cikin nasa tace "I love You too Rayuwata, i love You to the rest of my life, I love you more most" idanunsa ne ya kawo hawaye Ganin hakan yasa ta shiga share masa hawayen da bakinta kafin ta ha蓷e bakinsu, duk yadda tasu daurewa abun kasawa tayi ji take kamar yanzu ne first night 蓷inta, lokacin daya samu nasarar ratsa jikinta ta saki kuka tana dukan 茩irjinsa... SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 rayuwa babu tabbas koda yaushe zaka iya wayar gari ka jika a kabari dan Allah kada ka tafi da ha茩茩i na馃槶 NIMCYLUV 鉁嶐煆� : The Accident 91-92 Kiran sallar farko na Subhi Sheikh ya bu蓷e gajiyayyun idanunsa wanda suke da bacci, domin bai samu ya runtsa a jiya ba sai wajan 茩arfe biyu. Idanunsa ya sauke a kanta tana ma茩ale da jikinsa ta tura fuskarta tsakiyar 茩irjinsa tana sauke numfashi a hankali. Bacci take cike da nutsuwa gaba 蓷aya ta cukukuye shi ko nauyin cikin jikinta bata ji, koda yake ba kowa yasan darajar cikin fari ba. Bakinsa ya 蓷ura saman goshinta ya bata sumbata kafin yace "Thank you once again Zahraaah na" yana fa蓷in hakan ya fara 茩o茩arin zame ta daga cikinsa, ta kwa蓳e fuska zata saki kuka yay saurin shafa sumar kanta yana hura mata iskar bakinsa lubb ta 茩arayi a jikinsa tana surutai 茩asa虏, kunansa ya 蓷ura a bakinta yaji tana fa蓷in "I love You Sheikh! You're the best Nurul hayat, you make me happy, I love you too Malamina, I love rayuwata" Kallonta kawai yake sai yanzu ya 茩ara tabbatar ya gama gina soyayyarsa a zcyar Fannah, ko wanne irin hali ta shiga ba zata ta蓳a iya mantawa dashi ba. Lumshe idanunsa yay yana fa蓷in "Allahamdulillah! Thank you God, Thank you for everything" A hankali kuma ya zame jikinsa tare da mayar mata da pillow ma dadinsa, kana ya mi茩e yana 蓷an kuna dumn light 蓷in bedroom 蓷in ya nufi bathroom ya sakarwa kansa shower, Sharp-Sharp ya shirya cikin blue black 蓷in jallabiya mai taushi da laushi, kana ya fesa perfume ya 蓷auki casbawa tare da hirami ya sanya saman sumar kansa, yana tafe yana azkar harya isa Parlo, a nan ya samu Fareeq shima sanye da Jallabiya yana jiransa, yana ganin Sheikh ya mi茩e tsaye tare da bin bayansa har zuwa Mosque.. Ganin lokaci bai idda 茩arasawa ya gabatar da sallar Raka'a tul fajjir, bayan nan ya mi茩e yaja sallah yana gamawa ya fara yiwa mutane karatu 6 dai-dai gama musu ya 蓷ura da azkar sai da rana ta fito sannan ya fito daga Mosque 蓷in suna tafe jere shida Fareeq, yana sauraran abinda yake cewa "ba haka ba Ya Sheikh kawai ina son na 茩aro karatu ne, wannan dalilin yasa nake son tafiya Singapore" Kallonsa Sheikh yay kafin ya 蓷auke yana tafiya cikin gidan yace "Ka nemi duk makarantar da kakeso zan nema baka banda barin 茩asa" Jinjina kai Fareeq yay yace "Shikenan Duk yadda kace zanyi biyayya" Suna 茩o茩arin shiga babban Parlo Mami na 茩o茩arin fitowa, kallon juna sukai ita da Sheikh tunda wannan abun ya faru basu 茩ara karo da juna Irin yau ba. Da Murmushi a fuskarta tace "Mrng Sheikh" Sheikh na tafiya yace "Mrng" daga haka bai 茩ara cewa komai ba ya huce, ta bu蓷e baki za taiwa Fareeq mgn yay saurin barin wajan. Waje tayi tare da hawa motar ta, ta nufi gidan Lubna. A Parlo Sheikh ya samu Granny tana ganinsa tace "marhaban lale" idanunsa a lumshe yana azkar 蓷in safiya yace "Sabahul khair Granny" Ta washe baki tace "Bikhair Allahamdulillah!" Bu蓷e ido yay sai kawai ya saki Murmushi tashi yay zuwa wajan fridge ya 蓷auki fresh milk mai 蓷umi domin ba'a kunna fridge 蓷in ba. A mug ya tsiyaya kana yay gaba zuwa part 蓷insa, tsayawa yana dubawa yaga bata ciki juyawa yay zuwa nata part 蓷in, ha蓷a ido sukai da Granny tace "A'a wlh basa ido nake ba, to matarka ko tawa" Tafiya yaci gaba dayi yana dryar Granny a ransa tsofa labari, cike da nutsuwa da kamewa yake 蓷aga 茩afafuwansa yake saukewa harya isa part 蓷in nata, tun daga Parlo yaji wani 茩amshin mai da蓷i ya daki hancinsa sha茩ar 茩amshin, nutsuwa yaji tana saukar masa a haka harya isa bedroom 蓷inta, tsaye yana aikata mata da kallo tana zaune saman kujera hannunta ri茩e da lemon juice mai sayi tana sha, a jikinta taji idanunsa na yawo a kanta, sai take cikin wani cotton 蓷in yadi mai laushi ha蓷e da gashi gashi, dark pink 蓷inkin buba, sai kanta data sawa wata huka mai flower kamar bandana, 蓷ago kai tayi suka ha蓷a ido, mug 蓷in hannunsa ya ajjiye kafin ya ware mata hannayensa Mi茩ewa tayi kanta a 茩asa ta nufi inda yake tana zuwa taja ta tsaya cije baki yay yace "See u, Madam come closer" ya fa蓷a yana jawota jikinsa tare da juyar da ita suka fuskanci juna yana 茩ara kallon 茩yakkyawar fuskarta yace "Uhm haka ake gaisar da miji?" Turo baki tayi tace "Ina kwana?" Ba tare daya kalleta ba yana zame hular kanta yace "Yana kwano" tura hannunsa yay cikin sumar kanta yana sha茩ar 茩amshin turarenta yace "Uhm, bari na kowa maki gaisuwar naga 拼ar 茩auye na aura" Ya fa蓷a yana sanya bakinsa a goshinta ya bata light kiss kana ya dawo idanunta zuwa kuncinta, kafin ya tallafo Ha蓳arta yace "Lemme give you a special kiss My Kurratul aini" ya fa蓷a yana sanya bakinsa cikin nata ya bata wani special and hot kiss wanda yasa tai saurin ma茩alesa tana fa蓷in "Uhm" sai da yaji jikinta na rawa alamar sa茩onsa yana kai mata Kafin ya zame kansa ya dur茩osa dai-dai cikinta ganin zai 蓷aga rigar yasa tai saurin shafa kansa Kallonta bisa dole ta 蓷auke idanunta ya 蓷aga rigar a hankali ya manna bakinsa dai-dai cibiyar ta ya hura ka蓷an kafin fara karato addu'ar daya saba, ya shafa a cikin sannan ya fara mata wasa da cibiya da sauri ta zame ta fa蓷a jikinsa ya rungome ta yana fa蓷in "Sabahul khair Zahraaah na" idanunta a rufe tace "how was your night?" Kallonta yay yace "Kike tambaya the night was good sbd ke na da蓷e banyi bacci mai da蓷i irin na jiya ba" Pls Kurratul aini Kada ki rabu dani kinji ya fara yana 蓷ura kansa a shoulder 蓷inta kamar 茩aramin yaro dry tai masa tace "Da Zahraaah da abinda yake cikinta duk Mallakin ka ne" ta 茩are tana dry sarai yasan tsokanarsa take kawai ya share tare da mi茩ar da ita ya nufi bed tace "Bari na bawa Unborn child 蓷ina abinci" zamewa ta farayi tace "Haba dan Allah" Wayarsa ta 蓷auki 茩ara ganin sunan Arjun yasa yay picking a hankali tare da sata a handsfree cikin murna Arjun yace "Buddy My Aliyah ta haifa min 茩yak茩yawan yaro mai kama dakai and kasan menene nama bashi sunan his name is Imam Mohd" farin ciki ya fa蓷a蓷a a fuskar Sheikh yace "Ma sha Allah, congratulations Buddy, thank you Sai nazo ganin little Imam" ya fa蓷a yana 茩ara sakin Murmushi kafin ya mi茩e ya fasa abinda yay niyya yace "Ki shirya muje" sosai tai farin ciki daman ta da蓷e rabonta da fita sai zuwa asibiti. daman a shirye take perfume ta fesa ta sanya hijab 蓷inta a Parlo ta samesa sanye da wata ha蓷a蓷蓷iyar shadda wagambari da huma jaddara, yay kyau sai walwali yake kamar ango. Yana ganinta yace "Sai mun dawo" Granny tace "Allah dai ya tsine idon ma茩iya" Anut Amina tace "Ya tsone dai ko Granny" Granny tace "To meye ne bambancin? Ba gwamma ya tsine ba daya tsone ida ya tsone idan ya tashi daga aiki ba, ai kinga addu'a ta tazo da sau茩i ko dan Allah?" Anut Amina tace "haka ne kam" Tashin hankali ya bayyana a fuskar Mami idanunta akan Lubna wacce take halin mutuwa babu bakin magana, tace "Na shiga uku dan Allah Lubna tashi ki fa蓷a masu inda dukiyata take, kada ki mutu ki barni babu ko sisi" Wacce take 蓷akin tace "Ai sai dai kiyi hqr domin ko sisi Babu a nan duk ku蓷in da suke hannunta mun 茩arar wajan yi mata magani" Mami ta 蓷ura hannu akai ta fasa ihu tana fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wai Meke damunta haka ne na shiga uku ni Saudat dan Allah ki rufamin asiri, ko rabi daga cikin dukiyata ne ki ban" Matar mai suna Sailuba tace "Ta kamo da ciwon 蓳arin jiki, bayan dawowarta daga wani gari Nima ban san shi ba, mgnar ku蓷i kuma ko biyar wannan ba zaki samu ba da zaki taimaka mana ma so muke" Mami bata tsaya jin wani abu ta fita tana fa蓷in "kin cuceni Lubna, Allah ya isa ban yafe ba, da nabi shawarar Fariha da babu abinda ya sameni, babu miji babu sweet Imam babu dukiyata innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" Tana tafe tana fa蓷a bata san Lokacin da tazo titi ba sai 茩arar mota da taji kafin tai wani yun茩uri motar tai gaba da ita. Sheikh yabi jaririn da kallo cike da so da 茩auna, yana fatan shima yaga nasa haka, sun da蓷e sosai kafin suyiwa su Arjun sallama Fannah ji tayi kamar ta 蓷auke jaririn musamman da taji ance sunan mijinta aka saka, daga nan suka huce ganin Dr ya tabbatar da lafiyar Babyn a nan kuma yaga Twins sai kawai yaja bakinsa yay Shiru yaga abinda hali zaiyi zuwa Lokacin haihuwarta. Yana driving yana jifa mata Murmushi suna shira sama虏, hannunta ri茩e cikin nasa tace "Yanzu idan na haifi Namiji wanne suna zaka sanya?" Wani lafiyayyan murmushi yay sbd da蓷in da yaji yace "Ina fatan ace baby girl ce" kwa蓳e fuska tayi tace "Ni aboki nake so na samawa Mijina mai tayaka aiki" Kallonta yay sosai yace "Ke baki son Taimakon ne?" Girgiza kai tayi tace "Ina so mana, amma nafi bu茩atar naka" shafa sumar kansa yayi kafin yace "Uhm, da mace da namiji duk 蓷aya, duk wanda Allah ya bani ina so, idan namiji na samu in sha zai samu sunan SHAMSUDEEN sunan Uncle Sham" Fannah tace "Wow Anut Amina zatai farin ciki sosai wlh, idan macace fa?" Jimm Yay kafin yace "Ayshatul-humaira" idanu ta bu蓷e sosai tace "Wow i like the name, Allah ya kawota cikin Aminci" Yana tsayawa a danja yace "Na sakar maki Ameen" Malt ta gani mai sanyi ana tallah ta kallesa sosai ya gane amma yay masa maza tace "Nurul hayat" bu蓷e ido yay yace "Baza ki sha ba, abun kan titi" marai-raice fuska tayi tace "pls mana" ta fa蓷a tana zura hannunta a aljihunsa yace "Ko biyar ba zaki gani ba, rabon da naga ku蓷i da idona na manta" da sauri ta bu蓷e hand-bag 蓷inta tunawa da ku蓷i ciki ta zaro 蓷ari biyar ta baya mai Malt 蓷in ya bata 蓷aya" dai-dai nan danja ta masu hannu. Ganin yadda take juya abun yasa "Gulma ta me ciki" dry tayi tace "Allah kuma naji ban son sha fa" wayarsa na 茩ara yace "Na You sabi" yana 蓷aga kiran yaji Muryar Bahaiyya na kuka tana fa蓷in "Ya Sheikh Mami" shiru yay kafin yace "what wrong with her" shiru yay sai kuma yace "Ok shiru to" Juyawa motar yay ya nufi hospital Fannah da ido kawai take kallonsa har suka shiga hospital 蓷in, hannunta ri茩e cikin nasa suka isa emergency, da sauri Fareeq da Bahaiyya suka fa蓷a jikin Sheikh suna kuka, bai ya mgni sai jijjagasu kawai sa yay, kafin ya zare jikinsa ya nufi room 蓷in da take yana shiga ya rufe idanunsa sbd ganin Mami kwance a saman bed a na蓷e mata gaba 蓷aya kanta da fuskarta, ga hannunta 蓷aya a gutsire an na蓷e da bandeji, saurin juya yay fa蓷in "Subuhanallah!" Fannah zata shiga yay saurin ri茩e ta suka nufi office Dr yace "Gsky ta samu matsala a 茩wa茩walwarta wanda ya shafi tunaninta, sannan hannunta ya fita sakamakon accident data samu, wanda hakan yake shirin ta蓳a lafiyar cikinta" Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke yace "Allah ya bata lfy kayi komai ka nema mata nurse mai kula da ita" Yana fa蓷in haka ya mi茩e Buhaiyya tace zata zauna wajan Mami, uwa uwace dan haka Sheikh ya rabo da ita. Lokacin da labari ya samu su Granny hannu ta shiga tafawa kafin ta fara shasshe茩ar kuka tana sharce majina tace "Allah sarki Saudala Allah ya ji茩anki yay maki rahama" Da mmki Sheikh ya kalleta baice komai ba Anut Amina tace "bafa mutuwa tayi ba" Granny tace "A'a wlh ba ruwana, meye bambanci hannufa ya fita fittt babu na danna kumfuta" Da daddare Sheikh ya gama shirin kwanciya wayarsa tayi 茩ara ganin ba茩uwar number kawai ya share, 茩ara kira akai Fannah dake tsaye ta 蓷auka tare da manna masa a kunne, daga can 蓳angaren aka sauke ajjiyar zcy kafin ace "Assalamu alaika, Ya Sheikh Aslam ke mgn" Shiru Sheikh yay yana son tuna inda yasan sunan can kuma yace "Ohh Ykk?" Aslam yana kallon Ammi wacce tai shiru tana kallonsa yace "Allahamdulillah, fatan kaima Lfy kake" Sheikh ysa hannu ya jawo Fannah jikinsa yana zare rigar jikinta tare da tura hannunsa cikin 茩irjinta, yace "In sha Allah" Aslam yace "Alfarma nake nema dan Allah" Sheikh yace "Uhm" jin hakan yasa Aslam cewa "Ammina keson gaisawa dakai, ta damu sosai kullum cikin mgnarka take" Mi茩ewa yay zaune yace "Ok to" da sauri Ammi ta amshi wayar idanunta na kawo 茩walla bakinta har rawa yake wajan fa蓷in "Farin ciki na!" Da saurin Sheikh ya runtsa idanunsa yana jin kansa na sarawa shiru sukai kowa na jin sautin fitar numfashin 蓷an uwansa, kafin cikin 茩asa da murya yace "Am...Am..Ammi" da sauri Ammi tana kallon Aditya tace "Na'am Farin t na, kullum ina jin wa'azin ka wanda yake samun farin ciki da nutsuwa ,dalilin hakan yasa nake ce maka farin ciki na" Kallon Fannah yay wacce bacci ya fara 蓷auke ta sbd abinda yake mata yace "Ngd Sosai Ammi Allah ya saka da alkairi" cike da farin ciki tace "A kullum addu'a nake maka kamar 蓷an dana Haifa aciki na, Allah ya tsarekae ya kiyaye ka daga sharrin mutum da aljan ya 蓷ura ka bisa ma茩iyan ka, ya kiyaye ka da kiyayewarsa" wani farin ciki da nutsuwa ya kama Sheikh wanda bai ta蓳a samun irinsa ba, sun da蓷e suna magana hadda su Aditya da Anushka. Suna gama wayar ya ajjiye sai soyayyar Amminsa ta dawo masa sabuwa yay rashinta sosai, juyar da Fannah yay yace "Wake Up Madam, tashi kiyi aikin lada" Kwanci tashi ranar suna yazo aka sawa sunan 蓷an Arjun Imam, akwatina wajan biyar Sheikh yay tare da abin yaka Saniyya da rago, Fannah ma ba'a barta a baya ba ta ha蓷awa Aliyah irin turarensu na kanuri. After 2mnt Cikin Fannah ya tsofa sosai, Sheikh ya dainae dadewa wajan aiki, har kuma lokacin Mami bata farka daga duguwar suman da tayi ba, itama cikinta ya shiga watan haihuwa sbd kusan wata guda ne dana Fannah. Fannah na zaune ta mi茩ar da 茩afarta wacce ta kumbura sosai, Sheikh na matsa mata duk ta Marai-raice masa sai kuke kuke take ita cikin ya dameta, Kallonta yay yace "Mai ciki gani nan tafe" pillow ta 蓷auka ta cilla masa yay saurin cafewa kuka ta saki tana fa蓷in "Allah daga wannan bazan sake ba" Dry yay sosai tsayawa tayi tana ganin yadda yay mata kyau zati da cikar haibarsa sun 茩ara fitowa sosai ya zama babban mutum, musamman yanzu daya 茩ara zama Sheikh 蓷in gaske, 茩asumbarsa ta 茩ara yawa sai she茩i take. Yace "Da ganki za kizo inda nake kina fa蓷in pls Nurul hayat, just like Yadda kikai baya pls Malamina ka soni kamar yadda nake sonka" kunya ta kamata ta rasa yadda zatai sai kawai ta fasa ihu tare dasa hannu ta hau dukansa, sai da tayiwa dan kanta Sannan ya lafe jikinsa tana sakin kukan shagwa蓳a, rungome ta yay yana fa蓷in "It's Maman twins" ware ido tayi tace "Twins?" Ya 蓷aga mata kira yace "haka nake ji a jikina, kin san mijin naki kwarzo ne da kin sauke zaki da蓷a 蓷auka" wayarta ta 蓷auki 茩ara sunan Ya Falta ya bayyana ta 蓷auka Ya Falta ta saki kuka tana fa蓷in "Fannah Mama babu Lfy dan Allah kizo kada ta mutu" da sauri Fannah ta kashe kiran tana sakin kuka, nan da nan Sheikh ya siya masu online ticket 茩arfe 蓷aya na rana jirginsu ya 蓷aga zuwa Barno. Suna zuwa suka samu Mama kolo tana bacci ansa mata ruwa sai Yakura wacce bata da蓷e da zuwa ba, Sheikh na tsaye bayan sun gaisa da jama'ar wajan, kamar daga sama su kaga mace ta shigo a firgice sai twins na biye da ita, Yakura ta mi茩e tsaye tana fa蓷in "Indoo" da sauri wacce aka kira da Indoo ta fa蓷a jikin Yakura tana fa蓷in "Yakura i want my child, na shiga uku Yakura i want my child to come back to me" ta fa蓷a tana sakin kuka... NIMCYLUV 鉁嶐煆� 10/18/21, 1:33 PM - Mrym: Second To The Last Page 93-94 Hankali tashe Yakura ta shiga fa蓷in "Ke Indoo mene haka, mene ya faru daza ki shigo kamar an kuroki?" Kuka wacce aka kira da Indoo ta saki tana 茩ara ri茩e Yakura tana fa蓷in "Yakura an cuceni, an cuci rayuwar 蓷ana data Mijina, an sanya min tsanar abinda na haifa daga 茩arshe an mantar dani cewa ina da wani 蓷a a duniya bayan su Aditya, me suke nema dani ne? What i have done to them?" Murmushi kawai Yakura tayi tana kallon Sheikh wanda idanunsa ke 茩asa yana duba system 蓷insa, Fannah idanunta akan Indoo kana ta juya ta kalli Mijinta sbd zallar kamar da taga sun yi, Su Ya Falta da Yagana su kawai suke kallo. Sheikh a jikinsa yaji ana kallon sa jin hakan yasa ya kashe wayarsa a 蓷an sanyaye ya kalli Fannah ba tare daya kalli saitin matar da take kuka ba, bakinsa yake ta juyawa yana son yace wani abu amma ya gagara, sai kawai ya fara 蓷aga 茩afafuwansa ya suma tafiya zuwa waje, Fannah ce ta Mi茩e tana satar kallon jama'ar 蓷akin taga babu wanda yake Kallonta sai kawai tabi bayansa tana 蓷aga 茩afa da 茩yar sbd tsofan da cikinta yay, yana tafiya a hankali yaji ana binsa yanayin tafiyarta kawai yaji yasan ita ce, juyawa yana sauke kallonsa a kanta kafin ya juyawa gaba 蓷aya gareta hannunsa saman shoulder 蓷inta yace "Ke ba kiji nauyin jikinki ne?" Turo baki tayi tana marai-raice fuska tace "To ina zaka kuma?" Cikin idanunta ya kalla kafin yaja numfashi yace "To na mamajo ne da zan zauna cikin mata?" Girgiza kai tayi tace "Amma Nurul hayat naga kuna kama sosai da wannan matar fa" Juya fararan idanunsa yay sosai a kanta kamar bazai mgn ba sai kuma yace "Wa?" Tace "Wacce ta shigo yanzu mana, Allah Nurul kamar ko har tsoro ta ban" yana sakin Murmushi tare da matsa shoulder 蓷inta yace "kada ki firgita min twins dake shirin zuwa duniya Madam" hannu tasa ta shafa farar fuskarsa tare da jan hancinsa tace "Uhm to ina zaka" bakinsa ya 蓷ura anata hancin ya ciza ka蓷an tana lumshe idanunta yace "Waje mana" ma茩alesa tayi tace "Nima zani" "uhm" kawai yace yana sukutar ta cak yana mata dry har bakin 茩ofar shiga parlon nasu ya direta yana bata side hug yana sumbatar forehead 蓷inta yace "I'll be back Kurratul aini" Yana fa蓷in hakan ya juya cike da nutsuwa da Kamala yana tafe yana 蓷an bu蓷awa a haka yay waje. Fannah hawayen shagwa蓳a na zubu mata tai cikin Parlon da turtsetsen cikinta, tana shiga ta nemi waje ta zauna tana 茩ara satar kallon wacce aka kira da Indoo domin suma tunda suka tasu basu ta蓳a ganinta ba. Yakura tace "Yanzu Indoo kuma sai kizo duk a firgice kamar wacce aka kuro, yaushe rabon da mugana da juna kuma da kika tashi zuwa fisabilillahi sai kiyi mana haka, komai nutsuwa yake so" tana share hawaye tace "Haba Yakura, idan banyi kuka ba yaya zanyi? Na yarda da 蓷an dana Haifa tun yana zanin goyo, ban san cinsa shansa ba, balle tarbiyyar sa ba, kina tunanin ha茩茩in Allah bazai kamani ba da wufintar da kyautar da yaymin ba, 拼ar 拼ar amanace a garemu dole Allah zai tambaye mu su ranar lahira, yaya muka kula da tarbiyyar su?" Jinjina kai Yakura tayi tace "haka ne kina da gsky, amma ki fara nutsuwa nai mki bayani 茩ilan nasan abinda baki sani ba" shiru tayi sai a lokacin ta 蓷aga idanu ta kalli su Ya Falta da Yagana kana ta juyo da Kallonta zuwa ga Fannah, 茩uri tai mata da ido kana ta maida kallonta zuwa ga cikinta, a hankali ta sakar mata tattausan Murmushi, Fannah ta saukar da kanta 茩asa tana wasa da hannunta tace. "Nda wattu (Ina kwana)" Kallonta ta 茩arayi still idanunta na kan cikin Fannah tace "K3lewa silai (lafiya lou)" Fannah bata 茩ara magana ba sbd kunyar matar data keji, amma a 茩asan zcyarta tambayoyi ne masu yawa, me yasa take kama da Sheikh 蓷inta? Wanne yaro take i茩irarin ta tafi ta bari har haka? Then ita 蓷in Wacece daga ina take, da sauri ta ware idanunta musamman da 茩wa茩walwarta ta shiga tariyo mata wasu bayanai da akai lokacin zaman Court Sheikh, kallon matar tayi idan harta ha蓷a da zan can Court ta ha蓷a da na wannan matar yanzu waje guda hakan na tabbatar mata cewa wannan Mahaifiyar Nurul hayat 蓷inta ce, wani farin ciki mara misaltuwa ya gama Fannah, kullum tana kula da yanayin Sheikh yana da damuwa kawai dannewa yake sbd bai son nuna mata damuwarsa kuma bata huce rashin Iyayensa, Al-hakkamu kenan, gagara misali sai gashi Ubangiji ya dawo masa da Iyayensa a lokacin da basuyi zato ba kuma ba suyi tsammani ba. Shiru tayi kawai tana 茩ara satar kallon kamar kafin Yakura tace "Nda amfatoye?(Ya mutanan gida)" murmushin 茩arfin hali Indoo tayi tana kallon su Anushka da suka lafe a jikinta sbd babu wanda suka sani tace "Aslam da Ur Excellence suna waje" ha蓳a Yakura ta ri茩e tace "To maza shigo dasu" kafin ta kalli Fannah tace "Kira min Imam yanzu" dai-dai nan Mama kolo ta fito da bedroom tana ware idanun ganin Indoo wacce ba tayi tunanin gani ba. Sosai sukai farin cikin ganin juna kafin su zauna suna hira ta yaushe gamo Indoo yi kawai take amma hankalinta gaba 蓷aya yana kan Fannah su take tace Wacece amma ta gagara tambaya. Sheikh a hankali yake tafiya bawai haka kawai ya fito ba, tunda matar ta shigo ya kasa samun nutsuwa zcyarsa ta shiga bugawa da 茩arfi yana jin kunanta har 茩asan zucyarsa, hasali ma ji yake kamar yasan muryarta amma at where shine abinda bai sani ba, a daddafe ya isa waje inda ya ajjiye mota wacce ya samu lokacin da suka iso Barno. Aslam dake cikin mota a gaba kamar ance ya 蓷aga kai idanunsa ya sauka akan Sheikh dake fitowa yana dafe da kansa.. Da sauri ya 蓳alle murfin motar ya fito fuskarsa cike da farin ciki ya nufi inda Sheikh yake tsaye yace "Ya Sheikh kai ne da gaske? Gsky Am happy to see you, banyi tunanin 茩ara ganinta soon ba" Murmushin dole Sheikh ya 茩a茩aro yana kallon Sheikh, Governor Deedat Balarabe yana kishin gi蓷e a bayan motar hannunsa ri茩e da jaridar darly trust ta yau yana dubawa yaji Wayarsa tai 茩ara ganin sunan Maman twins yasa ya 蓷aga kiran yana sakin lallausan murmushi daga can 蓳angaren muryarta a 蓷an ma茩ale tace "Ur Excellence ka shigo" Jinjina kai yay yace "To rigimammiyya ta" dry tai ka蓷an kana ta kashe kiran, daga yafiyar tasa ta sirri ce yasa ko securities babu iya suke nan. Yana fitowa idanunsa ya sauka kan Sheikh dake kallon Aslam yana 蓷an fa蓷a蓷a fuskarsa, jin idanu a jikinsa yasa ya 蓷aga kansa sukai idanu hu蓷u da Deedat wanda yake tsaye kamar an dasa shi, kallon kallo aka shigayi kowa yana hango kamar kowannen su a fuskar 蓷an uwansa, Aslam yace "Papi, My lovely Dad kenan" Deedat Balarabe shine ya samu damar 茩arasawa wajan yana kallon Sheikh, Sheikh kam bakinsa ne yau nauyi komai masa ya tsaya. Dai-dai nan kiran Fannah ya shigo answering yay yana fidda numfashi ka蓷an yaji tace "Nurul kazo" bata jira abinda zai fa蓷a ba ta kashe wayar, juyawa yay hannunsa cikin na Aslam suka bi bayan Deedat Balarabe! Da sallama irinta bayan mutane Deedat ya shiga Twins najin Muryar Papi suka tashi da gudu suna ganinsa suka fa蓷a jikinsa ri茩e su yay sosai yana shafa kansu, yana jin Aditya na magana yay mata shiru. Daga cikin parlon akai masa iso ya shigo yana shiga Aslam ya shiga sai Sheikh a bayansu, idanun Indoo akan 茩ofa tana jiran taga me shigowar, Sheikh kasa bu蓷e labulan yay shikansa bazai ce ga dalili ba, amma haka nan ya samu kansa da kasa koda kwali motsi, mi茩ewa Indoo tayi ta nufi 茩ofar yana ganin hakan ya juya zai fita tai saurin ri茩e hannunsa tana fa蓷in "Shigo man...," Mgnar ta ma茩ale mata sbd zoben data gani a hannunsa ba zata ta蓳a zoben ba, tana haifar sa ta ma茩ala masa, amma kawo yanzu yaci ace zoben yay masa ka蓷an. Da sauri ta juyo dashi gabanta da mmki tace "Farin ciki na" bu蓷e ido yay wanda ya 蓷an janye sai yanzu ya fahimci inda ya santa ta kuma san muryarta. Bakinsa ne ya shiga motsa wa zai mgn Yakura tace "Imam ka shigo mana" hannunsa taja zuwa cikin Parlon yaja ya tsaya ji bazai iya kallon kowa ba sai kawai ya mayar da idanunsa kan Fannah ko kunyar Mutanan Parlon baiji ba. Gyara zama Yakura tayi tace "Allahamdulillah, Allah abin gdy yau Allah ya nuna mana wannan ranar da muke ta jira" duk suka kalleta banda Sheikh dake kallon Fannah ita kuma ta sunkuyar da kanta 茩asa tana wasa da yatsun hannunta. Yakura ta 蓷ura da fa蓷in "Dukkan abinda ya faru baki da laifin komai Indoo, sharrin ma茩iya ne wanda kawo yanzu sunga 茩arshen su Tabbas, mgnar 蓷an ki kuma ki sani yana 蓷aya daga cikin mutanan da Duniya take alfahari dasu, domin Allah ya dobi maraicinsa ya ha蓷asa da rayuwa ta gari kuma mai tsafta, Tabbas sai dai kiyiwa Allah gdy, domin duk ladan da Sheikh ya samu kina da naki kason a ciki" Da sauri ta kalli Sheikh shima Deedat ya kalli Sheikh kafin tace "SHEIKH!!!? Ban gane ba" Murmushi Yakura tayi tace "Tabbas Sheikh shine 蓷an da aka rabaki dashi kuma shine sirikinku miji a wajan 拼ar mu Fannah" ta fa蓷a tana nuna Fannah kallon fa蓷a Indoo tayi wato cikin jikin Fannah jikinta ne ko jikarta? Da sauri ta Mi茩e ta nufi inda Sheikh yake wanda kawo iyanzu shima ita yake kallo tana zuwa ta ri茩e hannunsa tace "Da gske farin ciki na kai 蓷an dana Haifa? Am so sorry Am sorry My love pls forgive me" ta fa蓷a tana rungomesa, Sheikh jin abin yake kamar ba mafarki da gaske Amminsa ce a gaba sa? Da gaske mahaifiyarsa tsaye a gabansa take ro茩an yafiyarsa? Tabbas ada yay fushi da ita amma tunda ya gane bata laifin komai, ya shigayi yin addu'a Allah ya karkato da hankalinta kansa ta dawo garesa, sai gashi Al'hakimu ya amsa masa addu'ar sa a lokacin mafi bu茩ata a garesa, uwa uwa ce wani sanyi da nutsuwa yaji yana ratsa zucyarsa, a hankali kuma yaji hawaye suna bin idanunsa da sauri ya kifa kansa a wuyanta tare da juyawa ya shiga tsiyayar da hawaye, bayansa ta shiga bubbugawa tana fa蓷in "Don't cry my child, ban 茩ara barinka ka yafe min dear". Bakin Sheikh na rawa a hankali cikin narkar da Murya a marai-raice kuma cike da shagwa蓳a da nuni da yay kewarta fiye da tunaninta yace "Ammiiii!!" Da sauri tace "Yes! My child, I'm here nothing will happen to you again nothing" lafewa yay jikinta yana sha茩ar 蓷umin jikin daya da蓷e yana 茩wa蓷ayin samunsa dai gashi yau ya samesa, hannu ta mi茩awa Fannah cike da kunya ta 茩arasa inda suke tana zuwa Ammi ta ha蓷a ta rungome su a jikinta, kafin ta 蓷ura hannunta saman 茩aton cikin Fannah tana sakin dry tace "Wow! Zan zama Grandmother allahamdulillah! Allah ya inganta my dear" sun da蓷e jikinta shi dai Deedat kallonsu kawai yake shima yana son jin 蓷umin jikin 蓷an nasa amma kunya ta ha蓷asa domin shi ba kamar Ammi yake ba, yana iya danne abinda ya keji. Zama tayi tana tsakiya suna gefe da gefenta, ganin Fannah na ya motsa fuska yasa tai saurin fa蓷in "My dear me kikeso akwai inda yake maki ciwo ne?" Girgiza kai tayi tace "A'a Ammi" Kallonta Sheikh yay yace "You're lie Madam, 茩afarta ke zafi Ammi" Cikin tausayawa Ammi tace "Am Sorry 茩ilan kin kusa haihuwa ne" Ta fa蓷a tana mi茩ar mata da 茩afar taba matsa mata, Sheikh a hankali ya janye jikinsa ya 茩arasa inda Deedat yake idanu suka ha蓷a sai kawai ya zame kansa ya 蓷ura saman cinyar Deedat yana sauke ajjiyar zuciya. Shafa kansa kawai Deedat yay cike da so da 茩auna, twins suke lafe a jikin Sheikh sbd daman sun san shi a t.v da kuma wajan Amminsu. Gyara zama Deedat yay yace "Lokaci dana bar gida na fara yawo a titi daga wannan motar zuwa wannan motar a haka har na ha蓷u da wani mutum mai sanin darajar 蓷an adam, kai tsaye ya nufi Kasar Lebanon ina zuwa yasa akai min ta kardar shedar zama 蓷an 茩asar, ashe shi 蓷an siyasa ne, ba 蓳ata lokaci ya sani a harkar siyasa har na samu nasarar zama Governor, kullum cikin tunanin iyalina Ayushert nake, ban san halin da take ciki ba, amma ban ta蓳a tunanin dawowa gida ba, sbd na sani a ambaci sunan Nigeria ma, ana haka wata rana muka ha蓷u da Shamsudeen daga nan muka huce gida na 蓷auki matata Ayushert wacce bai farin cikin ganinta kuma ban sha wahalar tafiya da ita ba, muna zuwa zaman ka蓷ai ci ya ishe ta musamman da take cikin damuwa iya ke nan mganar jariri, hakan yasa naje gidan marayo na 蓷auko Aslam daga nan damuwarta ta ragu, bayan nan da wasu shekaru shi ne muka 茩arin samun albarka iyali ta twins, abin yay tsamari a jiya muna zaune naji Ayushert ta fasa ihu tana kiran My child gaba 蓷aya ta fita hayyacinta, da 茩yar na samu kanta a nan tayi min bayanin komai bayan tafiyata, nan nima na samu kai na a so da kuma 茩aunar 茩asata ta 9ja, shi ne asubar fari muka 蓷auki prvt jet zuwa nan domin anan tace zata iya samun wani baya nan" Yakura tace "Ikon Allah kenan, Allah kuma abin tsoro, a nan kuma ta basu labarin komai har rasuwar su Uncle Sham" sosai Ammi tai kukan rashin 蓷an uwanta kuma ta samu kanta da son ganin huda. Nan suka lalace suna hira abun ya fara damun Sheikh sbd yana son ke蓳ewa da matarsa, da daddare ya faki idanun mutane tana bacci ya 蓷aga ta cak sai hotel. Washegari suna tana zaune ne jikinsa daga ita sai bra da inner yana mata tofi yana shafa mata a cikin, duk ta shagwa蓳e masa yace "Ni kam na Banu, a haka za'a haifamin guda ashirin?" Turo baki tayi tace "tab sai dai wata ta haifa maka" Kallonta yay yace "Ok aure kike so na 茩ara kenan no wahala" da sauri ta kama fuskarsa tace "Wai har naji zcyta ta harba idan yara 蓷ari kakeso zan haifa maka amma ban jure ganinka da wata" ta fa蓷a da sucking bakinsa da tongue 蓷insa, Numfashi ya fesar me zafi Wayarsa tai ringing sunan Fareeq ya bayyana yana 蓷agawa yace "Ya Sheikh Mami, Mami ta haukace kuma ta haihu ba kaga abinda ta haifa ba, kuma yau za'a gabatar da ratayar su Abba" ya fa蓷a yana sakin kuka domin abun yay masa yawa. Sosai Sheikh yaji tausayi Fareeq kashe kiran yay ya 蓷auki duguwar riga ya sawa Fannah kana ya kira number Aslam ya fa蓷a masu su ha蓷u a airport. Ba jimawa jirginsu ya 蓷aga zuwa Abuja daga nan suka huce hospital tashin hankali Mami ce sai yagar gashin kanta ta keyi tana ci, haka gashin gabanta gaba 蓷aya ta jini ke zuba ta 茩asanta da kuma kanta, sai Ihu take tana fa蓷in ni nayi Kaza nayi Kaza kai har kwanciya nayi da 茩are, barin wajan sukai a nan Dr ya nuna masu Abinda ta haifa bambancinsa da kare ka蓷an ne, domin har fuskar jaririn irinta kare ne ga wanda jela a bayansa, tsoran daya kamata Fannah yasa ta saki ihu tana ri茩e mararta da sauri ya 蓷auke ta cak ya nufi labour room da ita.... NIMCYLUV� : THE END 95-96 馃幓馃幐I don't know when am coming back I'll be gone for a little while But I will keep myself for me and you馃幓馃幓 馃幐馃幐I'll be back for you I don't know what the future brings But I want you to be with me馃幐 馃幓I go dey hope and pray say make you wait for me 'Cause I'll come back for you馃幐馃幐 馃幓Darling, you hold my love You are my price And I'll run to the finish line My love I no go leave you run馃幐馃幐 馃幓馃幓I no go bounce your call You'll be always on my mind Yeah yeah馃幐馃幐 I'll be so far away Promise you'll wait for me I go think of you everyday my love Yeah yeah 馃幐馃幐I may not come today But I'll be with you again I go dey pray for you everyday my love Yeah yeah As I'm leaving you behind Am gonna miss your smile馃幓馃幓 And the joy you bring to my wretched soul Your loving makes me whole This our love will never die Darling promise you will be mine See I dey do this thing for you and me 馃幓馃幓I'll come back for you Darling, you hold my love You are my price And I'll run to the finish line My love I no go leave you run I no go bounce your call You'll be always on my mind Yeah yeah I'll be so far away Promise you'll wait for me I go think of you everyday my love Yeah yeah馃幓馃幓 馃幐馃幐I may not come today But I'll be with you again I go dey pray for you everyday my love Yeah yeah I'll be so far away Promise you'll wait for me I go think of you everyday my love Yeah yeah I may not come today But I'll be with you again I go dey pray for you everyday my love Yeah yeah My love, I think of you tonight 'Cause I no dey by your side Just wait a little while yeah yeah Know that am alright I go see you soon Make you wait for me, my dear馃幐馃幐馃幓馃幓 Tana ri茩e a hannunsa ya kwantar da ita akan bed 蓷in asibitin, gaba 蓷aya Sheikh ya ru蓷e musamman yadda yaga Zahraaansa tana juyi tana ri茩e cikinta tana cije bakin, hakan yasa ya tabbatar da cewa wahalar take sha, Likitoci suka zagaye Fannah da wani labule, sannan sukace ya fita ya basu waje. Kallonsu kawai yay idanunsa duk ya janye sbd damuwa yace "Kuyi aikinku" yana fa蓷in hakan yaja kujera ya zauna, hannunsa cikin nata yana shafa mata kai yana tofa mata addu'a, ganin take 茩o茩arin yin tsitsarar yay saurin tashi ya fice daga cikin room 蓷in yana jan tsaki shiyasa a koda yaushe yara mata suna karatun wannan 蓳angaren. Yana fita Granny tace "Yaya? Me aka samu" shiru yay mata ba tare da yace komai ba, ganin yadda yake huci yana sakin ajjiyar zcy yasa Ammi kama hannunsa taja can wani waje ta zauna kana tabar wajan ba jimawa ta dawo hannunta ri茩e da gorar ruwa mai sanyi, Kallonta yay ya kalli ruwan hannunta yaga irin ruwan da yake sha ne, tana zuwa ta 蓳alle murfin gorar ta zauna dab dashi, ta 蓷ura masa ruwan a baki sai daya sha sosai, ta janye rubar ruwan tana shafa kansa tare da jawosa jikinsa tace "Just pray for her ok" kai ya 蓷aga mata yaci gaba dayin addu'a, can Ammi tace "So tell me something about your Airah" da sauri ya juyar da kansa akan cinyarta suka ha蓷a ido ta 蓷aga masa gira, tace "Uhm all ears" kwa蓳e fuska yay yace "Ammi wane ya fa蓷a maki?" Kafin yay mgn Granny tace "haka kurum ba zan fa蓷a mata wanda suka taimake ba, na sani ko zataiwa ita Ihrahn gdy" Kallonta Sheikh yay bai ce komai wato Aljanar za'aiwa gdy lallai. Maida idanunsa yay ya rufe ya shiga baya Ammi labari dab da kunanta sbd a hankali yake motsa la蓳蓳ansa ita kawai ta kejin me yake fa蓷a. Jinjina kai tayi tace "Allah sarki, ace Aljanu sufi mutane tausayi da kuma imani" Shiru kawai yay hankalinsu ya koma kan Fannah, wajan 1hr kafin Anut Amina ta 茩arasu wajan tana Murmushi tace "Congratulations Sheikh Imam Deedat Balarabe" da sauri ya mi茩e tsaye idanunsa har wani ruwa yake bai tsaya jiran mene za tace ba ya 茩arasa bakin room 蓷in, yana zuwa yaga baby 蓷aya wajan Granny 蓷aya kuma wajan Aslam. Yasubuhanallah basu ankara ba su kaga ya zube a 茩asa yana sujudul shukri, yana Gsky ga Allah idanunsa cike da hawaye 茩asa mgn yana juyawa yaga Papi da sassarfa ya nufi wajan Deedat yana zuwa ya rungome mahaifinsa yana sakin kuka wanda ya kasa 蓳oye shi a yanzu, yau kukansa ya bayyana akan idanun kowa. Murmushi Deedat yay yana fa蓷in "Lallai yau maza ana farin ciki, Abokina yau hadda kuka ma sha Allah, Allah abin gdy Allah ya 茩ara karemin kai da kariyar sa my best friend" mutanan wajan suka amsa da Ameen Sheikh dai na ma茩ale jikin Deedat sai yanzu yaji kunyar kukan da yay, juyawa yay Papi ya 茩ara sakin dry yace "Haka yaran zasu gana da Mahaifin nasu yana kuka" da sauri Sheikh ya 蓳oye fuskarsa a jikin Papi yana 蓷an sakin murmushi mai sauti, Arjun da Aliyah suka 茩arasu wajan farin cikin da Arjun yake ciki 蓳ata lokaci ne, yana zuwa ya amshi babyn hannun Aslm yaga macace, fara tass da ita hannunta a baka gashin nan har gaban goshi tana da tawadar Allah a 茩asan lip 蓷inta, idanunta a rufe sai numfashi take saukewa a hankali.. Rungometa Arjun yana jin soyayyar Yarinyar a ransa, Kallonta yay yace "Matar Little Imam" Anut Amina tayi dace to ga 蓷aya bada ta hannunsa yay ya amshi 蓷aya, bu蓷e ido yay sosai itama macace gashinta har yafi na waccen yawa, ita kuma tawadar Allah 蓷inta a saman le蓳anta, itama hannu a baki a fili yace *"TAGWAYEN ASALI"* (IDAN MUNA DA RAI DA LFY, yana cikin jerin littafai na). Sukai dry Aliyah ta 蓷auke su tana yabawa da kawon yaran baka ta蓳a bambanci da wanda suke kama a cikin iyayensu to kyau ne ya ha蓷u waje guda, dole ne ya bada kalar mai kyau, Sheikh fuskarsa cike da farin ciki ya amshi yaran ya rungome a jikinsa, kai tsaye ya huce 蓷akin da aka kwantar da Fannah. Tana kwance an sauya mata kaya an tufke gashin sai Numfashin wahala take saukewa, suna jikinsa ya 茩arasa da sauri inda take ya ajjiye yaran can gadon su, ya haye nata gadon gaba 蓷aya ya tattaro ta zuwa jikinsa, ya rungome ta sosai, 茩arfin matsar da taji yasa ta Turo baki gaba tana kwa蓳e fuska, saurin kifa fuskarsa yay a tata hawayen farin ciki na fita daga idanunsa yace "Thank you so much Zahraaah, kibani abokan rayuwa, Allah yay maki albarka da dukkan albarkarsa, idan nine ma茩ulin shigarki Aljana ina mai tabbatar maki cewa na baki wannan damar tun tuni" Ya fa蓷i hakan yana kissing bakinta tare da fa蓷in"丕賱賱賴賲 乇亘 賰賲丕 丕賳毓賲鬲 賮夭丿賳丕" (Ya uban giji kamar yadda kayimin wannan ni imar kaqaramana) "bani da bakin gdy gareka bisa ni'imar da kayi min, ina ro茩an ka 茩ara min sonka da tausayin na 茩asa dani ina Alfahari da Kasancewa ta musulmi, Allah Ubangiji ka dauwamar da farin ciki tsakanina da matata, Allah ka raya min iyali ga sare min su daga ru蓷in duniya" Ya fa蓷a idanunsa cike da hawaye yadda yake surutai da hawaye yasa a wahalarce ta bu蓷e idanunta tana ganinsa ta saki kuka tana turesa bai ce mata komai ba sai rungome ta yay tass a jikinsa ko fuskarta ba'a gani. Kwana 蓷aya tsakani aka sallame su domin ta kanta ta haihu, Mami kam abu yay gaba aka 蓷auke ta zuwa Asibitin mahaukata, abu yazo mata da sau茩i 蓷an data haifa ya mutum, kwanan ta 蓷aya a asibitin aka nemeta aka rasa, sosai Buhaiyya tai kuka babu uwa babu uba, ana saura kwana biyu suna aka rataye su Barrister Fareeq jikin Sheikh ya fa蓷a yana kuka a haka suka dawo gida kowa ba farin ciki a ransa da fuskarsa, Arjun kam kusan tarewa yay a Gidan shifa yaywa 蓷an sa mata, Umma kam har mmkin so da 茩aunar dake tsakanin Sheikh da Arjun take, saura kwana 蓷aya suna iyayen Aliyah suka zo barka tare da kayan barka masu yawan gaske. Gidan t.v da redio da jaridu suka dinga ya蓷a haihuwar da akaiwa babban Malami Sheikh Imam Deedat Balarabe. Ranar suna yara sukaci sunan Ammi da Granny Ayushert da fatima ana ce masu *Luna & Lilah* irin kayan arzi茩in da Fannah ta samu wajan 拼an uwa 蓳ata baki ne, washe garin suna suka sauya gida zuwa babban gidan da Sheikh ya gida mai parts da yawa. After 5mnt Aslm ya auri Buhaiyya, Fareeq kuma ya auri wata 拼ar uwar Aliyah mai suna Maryam, Anut Amina ta samu wata mutum wanda matarsa ta rasu yana da yara biyu ta ha蓷a da Huda suka koma su hu蓷u. Suna zaune a babban parlo yana ri茩e da Luna ita kuma tana ri茩e da Lilah sai kuka take domin ita rigima ce da ita, tsaki taja tace "wlh na gaji ko a wajanwa ta samu wannan kukan ohhhu" Kallonta Sheikh yay yace "Uhm kagi nan kusan ai gado kika bar mata Madam" Mi茩ewa Fannah tayi tace "Ok haka kace to gashi nan kasan yadda zakai da ita ta fa蓷in hakan tana ajjiye masa ita a cinya zata gudu yay saurin ri茩eta ya zaunar da ita kusa dashi, kana ya bata ro茩an Luna, wacce tai bacci tana tsotsar hannunta. Lilah ya 蓷ura a kafa蓷a ya shiga jijjiga ta yana shafa bayanta, tsitt tayi, yana jin tana tsotsar fatar wuyansa, a haka har yaji tai shiru sai yawon da take wasa dashi ya shiga gangaro masa. Sauketa yay ya ajjiye ta saman cinyarsa, ya juya ya kalli Fannah yaga tai bacci a jikinsa Luna na cinyarta, kallonsu yay gaba 蓷aya yana jin so da 茩aunar iyalin nasa na 茩ara shiga ransa a yanzu kam bashi da sama dasu domin sune a kusa dashi. Ha蓷asu yay gaba 蓷aya ya rungome yana yiwa Annabi salati. Shekaru goma da suka shige, arzi茩in Sheikh ya 茩ara nunkuwa fiye dana baya, a lokacin shike jan Babban Masallacin dake Abuja, ya zama babban mutum gidan harda securities, a wannan lokacin kuma Allah yaywa Granny rasuwa sosai yaji mutuwar Granny domin har jinya yayi. Parking driver yay a parking space, fararan 茩afafuwansa ya fara sakkowa dasu, sai kuma hannayensa dake ri茩e da wani Babban Alqur'ani, a hankali ya fito baki, ma sha Allah! Farar fuskarsa mai 蓷auke da 茩asumba da yawa wacce gaba 蓷aya ta kewaye fuskarsa, sai jajayen la蓳蓳ansa ake gani, idanunsa ma茩ale cikin farin glass, yana sanye da wata farar Gezner, 蓷inkin jumper da babbar riga, ya 蓷ura zanna bukar a kansa sai hiramin dake saman hular, da 蓷an sassarfa ya shiga 茩ofar da zata dashi da babban Parlo yana shiga ya samu Luna zaune tana duba Umdatul ahhkam, tana saye da duguwar riga milk ta rufe kanta da siririn mayafi, idanunsa ya mayar kan Lilah wacce take bacci tayi 蓷ai虏 saman duguwar sofa, 茩amshin turarensa da taji ta 蓷ago kanta da sauri ta mi茩e fuskarta cike da farin tana zuwa ta Rungome sa tace "Mas'ul khair Abbi (Barka da yamma)" shafa kanta yay ya sumbaci goshinta yace "Yawwa friend, where is your Mom?" Da hannu ta nuna masa upstairs yace "Tashi wannan lazy girl 蓷in nan, bacci da yamma" "Abbi masifa za tai min" Yana haurawa upstairs yace "Hope tayi Sallah?" Luna tace "She did Friend" sama ya haurawa yana motsa bakinsa alamar azkar yake. Da daddare suna zaune saman dinning yana cin abinci a hankali cike da nutsuwa, Fannah na gefensa ta zama babbar mace sai 茩yalli take Lilah tace "Mamy ina Nuha?" Kallonta Fannah tace "ta manta da bacci" Luna kuma tace "Mamy Nasreen da Nusrah fa?" Kallonsu tayi tace "to duk tambayar ta mecece?" Sheikh na goge bakinsa yana fa蓷in "Ku rabu da ita TAGWAYEN ASALI, ku shirya gobe jirginmu zai tashi zuwa Oumara" farin ciki ya kamasu a tare suka washe baki, suka kalli juna a tare kana suka kalli Sheikh a tare, Fannah tace "Wannan yaran zasu hukatar da mutum komai zai kunyi a tare nikam kuna sani" Dry Sheikh yay yace "My friends let's go" gaba 蓷aya suka tashi suka nufi inda yake rungomesu yay ya sumbaci ko wannan su, kana ya 蓷auki chocolate ya basu a tare suka ha蓷a baki wajan fa蓷in "Jazakallah bilkhair Abbi" shafa kansu yay yace "Sleep well my friends don't forget to pray" sukace in sha Allah, kallon Fannah yaga tana lumshe idanunta ba tare data sani ba ya 蓷auke ta cak, da sauri ta bu蓷e baki tace "Yaya haka Nurul?" Kiss yay mata yace "Idan kika fara saurin baccin nan nasan akwai ajjiyata a cikin ki" turo baki tayi tace "tab kuma sai nai ta haihuwa" yace "Haka Sheikh Imam Deedat Balarabe yake so, ki ramin zuri'a masu albarka" ya fa蓷a yana shafa cikinta da sauri ma茩alesa tana sakin murmushi. Tijama da Tu蓳e suma suka rungome juna suna fa蓷in Allahamdulillah! Badan ka nemi tsuntsuwar da aka saka asirin Deedat a jikinta ba ka warware layar daga jikinta da bansan yaya zamuyi ba" Tu蓳e yace "Bana fa蓷a maki ba, daman zan dauwamar da farin ciki a tsakaninsu sai sanda Ubangiji ya rabasu" Tijama tace "Allahamdulillah Allah abin gdy" Sheikh yana kwantar da Fannah ta mi茩e zata gudu yay saurin ri茩eta ya zame rigar jikinta, da yadda 茩irjinta ya cika ka蓷ai ya isa yaganar dashi cewa ciki gareta. Jin bakinsa a jikinta yana tsotsar cibiyar ta tai saurin ri茩eta tana fa蓷in "Yeah! You got it right, Am pregnant" da sauri ya 蓷auke ta ya shiga juyi da ita kafin ya sauke ta ya rungome ta sosai yace "Allahamdulillah Allah Abin gdy" ya fa蓷a yana zura hannunsa a saman 茩irjinta, murmushi tayi tana rungomesa tace "Da cikin da mai cikin duk mallaki na ne" matse mata 茩irji yay ta saki 茩ara tace Ina sonka Mijina" yace "Banji ba dai" ta 蓷ura bakinta saman kunnansa tace "I love You so much Sheikh" nan ma yace "Me kika ce?" Tace "Anna UHUBBKA Malamina" rungome ta yay sosai yana sakin Murmushi yace "ALLAHAMDULILLAH!!" NIMA NI'IMA DA NAKE GEFE NACE "ALLAHAMDULILLAH" *Komai yay farko yana da 茩arshe, Nagode Allah daya bani ikon farawa lafiya na gama lafiya, hakan ma wata Ni'ima ce馃対, Ina ro茩an Allah ya yafe min kuskuren da nayi Sannan Abinda nayi dai-dai ya zama garkuwa ta, ranar lahira, wanda nai masu kuskure su yafe min wanda nai masu dai-dai Nagode Allah, Sorry for the typing errors, Sorry for that* _Ina godiya garekie masoya domin kun nuna min 茩auna Tabbas, daku nake ta茩ama domine da babu ko da dukkan wata writer da ba tayi rubutu ba, ina fatan za kuci gaba da so na sa son litaffai na, kuma in sha Allah za kuyi alfahari dani nan kusa bada jimawa ba, ana 茩ara tafiya ne 茩wa茩walwa na 茩ara bu蓷ewa ina alfahari daku my lovely fans, Allah yay maku albarka_ ```Littafin ABU_MALEEK Alrdy har yayi replacing 蓷in SIRRIN MU a zuciyar NIMCYLUV, writing is my dream and hobby, sbd haka ku shirya ako wanne lokaci zaku iya ganin littafin Sarauta wani free wani na ku蓷i ina fatan duk wanda yazo za kuyi Accepte nasa, domin bazai fi karfin ku ba, abu mai muhimmanci shi ne aduk sanda ku kaga littafina sbd soyayyar da kukewa Allah da Manzonsa kuyi min share wannan shine soyayyar da zaku nunawa NIMCYLUV.``` *zuwa ga wanda suka karanta min littafin SIRRIN MU a kyauta, ku sani ha茩茩ina ne, bana Allah ya isa amma a kullum kai niyyar biya na ku蓷i na ina wlcm da kai, kamar bashi ne gareku wasu su biya nan duniya wasu kuma sai Alahira, wanda kowa zaije ya tarar da abinda ya shuka a can, masu fitar min da book thank you so much hakan ma 茩auna ce馃寶馃憤馃従 sai a jira zuwan ABU MALEEK, idan Kunyi niyyar biya na zanyi dropping number acct 蓷ina* *ABU_MALEEK* LITTAFIN NE MAI TSAYI ZAI JE BOOK 1 2 3 IN SHA ALLAH, AKWAI VIP JUST LIKE YADDA NAYI A UNCLE NE, BOOK 1 2 3 NA VIP SHINE 1K WANDA KULLUM ZA'AI POSTING WATA RANA SAMA DA 茒AYA! REGULAR GRP KUMA BOOK 1 2 3 馃憠馃従500 NE AMMA SU IDAN NAYI POSTING YAU GOBE BA ZAN BA, I ALRDY MAKE MY DECISION, SBS LITTAFIN ABU_MALEEK DABAN YAKE, AMMA KUNA IYA TATTAUNAWA DAN GANE DA KU茒I KOWA YA FA茒I RA'AYIN SA, DOMIN BAZAN FARA POSTING BA SAI AN GAMA PAYMENT, NA BAKU ISASSHEN LOKACIN DA ZAKU IYA BIYA KAFIN LOKACIN馃槏馃ゲDUK INDA NA SHIGA AKACE KAI NIMCYLUV HAKA KIKA ZAMA? ZANCE SILAR MASOYA DAN HAKA KO GRO KO PRVT INA MARABA DA SHAWARWARINKU. ZAKU IYA PAYMENT DAGA YAU ZUWA 茦ARSHEN NOVEMBER FOR VIP 1K FOR REGULAR 500, BOOK 1,2,3, ACCT NUMBER 0116886423 ACCT NAME SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 FOR NIGER PEOPLE 84506476 IDAN DA HALI DAN ALLAH TA ACCT 茒INA, AKWAI P.O.S EVERYWHERE. IDAN BABU YADDA ZAKAI NE SAI KA TURO MIN SA AIRTIME BA BTU BA, JUST COPY THE PIN AND SEND IT TO ME馃寶馃ゲ THANK you for choosing Sirrin mu And ABU_MALEEK, za kuji ni shiru in sha Allah idan kayi min mgn ta prvt ko ba'a kan lokacin bane zanyi reply, idan nai typing AURAN FANSA zan turawa wata ta Turo kuyi min share馃槀馃か ga mayarsa nan Meeyrah ko ita zata jure share. Ina jiran sharshi mai ma'ana Habibaties i love You so much most YADDA DA 茦ADDARAR YADDA DA JINNU CIN AMANAR ZUMUNCI SHARRIN DUKIYA馃憤馃従 SUNE JIGON LABARIN. AKWAI GANDOKI SALON TAFIYAR KURA DUK SUNE A BOOK 茒IN SIRRIN MU SHEIKH AND ZAHRAAAH LOVE'S YOU NIMCYLUV 鉁嶐煆�