https://facebook.com/groups/599953542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best.) *(A.W.A.)* *SIRRIN QETA* Alhamdulillah godiya ta tabba ga Allah madaukakin sarki kamar yanda na fara wannan labari lafiya Allah ka bani ikon gamawa lafiya kuskuren dake ciki Ka yafemin dan hasken annabi da Alqur'an *By yar gatan Annuri writers* ina mika dinbin gaisuwa ta gareku tare da fatan Alkairi *Indo cee* بسم الله الر حمن الر حيم AWAZ da RITAJ Wasu mutanen sukan dauka daya ne amma sai dai akwai banbanci ni na kasance Reetaj Awaaz kuma kanwa ta ce gani da ido baya sa wasu banbance wa duk da cewa ni nafi Awaaz hasken fata amma hakan be hana wasu kirana da awaz ba ita kuma su kirata ritaj duk da ba wata sahihiyar kama muke ba sai dai mun kasan ce tamkar tagwaye Duk inda kaga Awaaz toh tabbas zaka ga reetaj indai ba ya zama dole ba hakan ce tasa mukewa wasu basaja Kuma duk sunan da aka kirani dashi ina amsawa walau nawa ko kuma nata itama kuma hakan awaaz takan iya karbar hukunci akan laifinda da nice na aikata shi haka nima ina karbar nata laifin Har hukuncin ta ya hau kaina a takaice dai amana ce mai karfi tsakani na da kanwa ta duk da cewar mukan yi fadan sako da sako amma sai dai baya dorewa iya na lokaci ne duk da banason raini amma inada hakuri da saurin kawar da duk wani laifi da mutum yayi min hakan yasa bana shiga sabgar kowa Ina kama mutum ci na babu ruwana da wani rudani ko na kawaye ko wani abunda ba shafata yayi ba sabanin ita da take da fada da kayi mata nan take zata maida martani bata barin ta kwana sam gata akoi son dagawa duk din mu idan muka sa kafa a waje muka bar gida babu wani sakin fuska sai dai i junan shiyasa Mutane suka ajemu a matsayi daya nida ita anacewa mun fiya jijji da kai da fadin kai ga dagawa Ni kuma sam ba haka nake ba sai dai idan ban saba da mutum ba kawai ni yadda nake indai har mutum Be shiga shirgi na ba bazan kulashi ba Wasu sunayiwa gidan mu kallon masu kudi sai dai sam ba haka bane muna da rufin asiri tabbas ba kowane ze gane cewa mu ba waau masu kudin azo a gani bane Sai dai wanda yasan mu ciki da bai munada yayye yaya ahmad yaya usman yaya habib uwa daya uba daya muke sai ya'yan umma kishiyar mamar mu yaya mubarak yaya hafiz yaya anas yaya muktar sai kannen mu fatima salma yusuf abid autan mu duka gidan a dakin mu kuma awaaz itace auta Tare muke zaune da kakar mu a gidan muna kiranta innan mukanyi fada da ita kuma mushirya Muna matukar mutunta yayyen mu haka kannen mu suna mutunta mu muna kaunar juna sosai babu wani Banbanci tsakanin mu komai daya ne babu batun yan ubanci yayyen mu suna matukar son mu sai dai kai tsaye zakace sunfi nunamin kauna don awaaz har su bata kyaleba da sun fada zata mayarda martani kuma sun san bata cika kunya ba ni kuma babu ruwa na da duk wata katobara irin tata Wannan kenan awaaz ce ta shigi dakin a sukwane tana kwala kiran yaya!! yaya !! Bayan reetaj ta makale tana cewa kinga wannan tsohuwar Zata doke ni murmushi reetaj tayi tana cewa haba innan meye zafi haka ?? Gyara daurin zani tayi tace kina ganin wannan diya wai ni zataiwa dibar albarka ?? Murmushin dai tayi tace ya hakuri kaka ta ta kaina karfa nace naganku a rana yau Kwafa innan tayi tace ai kuwa zata kuma saina kara mata akan na yanzu dariya Awaaz da reetaj sukayi Awaaz tayi mata gwalo sannan tace yaya maza dan Allah ki shirya kefa dadi na dake kin fiye nawa Tsaki reetaj tayi tace ai harni me nawan na shirya ke baki shirya ba kin rinka shafe shafen hoda da mulke mulke kenan Innan tace haka fahh kiga tafito yan kisan tsohuwar akuya kwashewa sukai da dariya reetaj tace ahh lalli yarinya kina gwyagwyah Wato yau innan ta gama shan miyar kuka akanki Awaaz tace ai kuwa zan rama Innan tace aikuwa sai dai ki rame Reetaj dai cewa tayi kanku nakeji innan tace kema harda naki daka haka tai ficewar ta har suka gama shiri suja fito umma da amma suna tsakar gida suna hira gefe Reetaj ta makale tace mun tafi umma da amma umma tace toh Allah ya kiyaye amma tace toh ku kula dai banason sakarci kunji koh ? Reetaj ta gyada kai Awaaz kuwa cewa tayi haba mutane kamar yara kullum zancen kenan banda sakarci da shashanci Magana kikai fadar amma kenan da sauri tace a'a cewa nai insha Allah maida hankali tai wa reetaj tace me tace ?? Murmushi reetaj tayi tace nima banjita ba Karyar da kai umma tayi tace Allah ubangiji yabada sa'a suka amsa da amin Sannan suka fice duka reetaj takai mata tana cewa kefa bakida mutum ci kewai kowa bakya raga masa Juya idanu tayi tace toh ina tsiya ta wanga abu na lokaci ?? Gaba tayi tace ai sekitayi banason wannan iyayin naki kinga idan zaki taka ki taka idan kuma tafiya kunkurun zaki Ma hadu a titi ko acan sauri ta kara dan gudun karta guje mata sai yamma suka dawo suka tarar har yaya muktar ya dawo Kusa dashi Awaaz ta zauna tana cewa yayana barka da dawowa barkan ki ya karatu Tace alhamdulillah Ina wuni yaya muktar reetaj ta gaidashi ya masa tareda fada murmusin sa muryar yaya ahmad ce ta katse su sallama yayi kafin a amsa yace yaran nan nagaji da ganin suna yawon banzan nan ya kamata ko wacce ai mata aure babu ma kamar reetaj ai ta girma wai makaranta makaranta Idan taje gidan mijinta tayi idan yanaso idan bayaso iya wanda tayi ya wadatar Amma yara manya manya haka har wani ya karatu kake tambayar su ?? Reetaj yanzu shekarunta nawa? Ta wuce 24 fah amma kuma ku ko zancen auren bakwayi mata ita fah idan bakwa fade mantawa take tsugul innan tayi ta fada maganar Kwarai kuwa dan nan shiyasa duk cikin mazajen kai nake aure saboda fadar gaskiyar ka wallahi bara isma il ya dawo nagaji da yawon karatun nan digiri nawa takeso tayi ?? Muktar yace gaskiya dai amma tace gaskiya nima abun yana damu na umma ma tai tsaram tace gaskiya dai dole ya dameki nima kaina kamar a kaina take saboda na damu da naga tayi aure kodai bakida mosoyin ne reetaj ?? Ta kare Maganar cikin sigar tambaya sunkuyar da kai tayi kasa batareda tayi magana ba umma tace ai kuwa baza ace bakida farin jini ba reetaj dan tin kina yarinya iyayen yara ma sukan ce suna kamu haka har kika taso ma ana cewa ana sonki yanzu ne dai komai ya lalace kina girma kina kara cin kasa kodai ma korar su kike ne?? Girgiza kai tayi Jikinta yayi matukar sanyi ita kanta Awaaz taji babu dadi matuka a zuciyar ta kuwa addu a da fatan Allah yabawa yayarta masoyi nagari take kawai tayi auren nan kowa ya huta dan har an fara zunden ta a layi dan dai ita bata damu da damuwar wani ne shiyasa abun baya damunta amma ita ciki take da kowane shege ta cije gefin baki Kwalla mai dumi ce ta sunfayo kan kumatunta tayi saurin gogewa zuciyar ta tayi matukar rauni Ita sai har yau bata ga wani namijim da yataba burge ta ba har taji zata iya rayuwar Aure dashi shiyasa idan tasan bata son mutum toh bazata yaudareshi ba shiyasa take fadawa mutum gaskiyar ta a tare su yaya hafiz suka dawo gabanta ya sake tsananta faduwa Ai kuwa innan ta kwashe komai ta fada masu fada da nasiha sosai sukai mata Taji dadi sosai dan agurinta duk wanda ze mata fada yace ta gyara shine me sonta ba wanda zatayi yayi mata dariya ba Ko da abba ya dawo basu fasa gaya masa ba kuma shima yace dama yana da wannan kudirin shima ya dora daka inda ya tsaya Tareda cewa ta samu ta nutsu tayi tunani ta fidda wanda zata iya zama dashi bama ita kadai ba har Awaaz din Haka dai duk suka tashi jiki babu kwari yau ko hirar dare da suka sabayi a dakinsu tareda kannen su basuyi ba Kowa da wuri yayi bacci Awaaz ce ke tsaye akanta tana tashinta firgigit ta farka daka mahaukacin mafarkinta kamar yadda tasa masa suna Mika tayi tana ambaton sunan Allah Awaaz tace maza kije kiyi sallah kin wani kudundune kina bacci tayaya zakiji kiran sallah ma ? Kin wani lullube duk mugun zafin nan da ake cikin muryarta da bata warware ba tace ke dallah banason iskanci tsaki Awaaz tayi reetaj kuwa tashi tayi don dauro alwala Haka rayuwa take tafiya babu wani canji saima yawan tunani da tasawa kanta Yau sun fita kenan suka tarar yaran layin su na fada reetaj dai gani tai bazata iya juraba hakan yasa taje wajen tana cewa su bari Da kyar ta samu suka tsagaita tace lafiyar ku kuwa ina dukan ku abokan juna ne Amma ku zauna kuna fada haka ai sai kusa makiya suyi muku dariya dya daka ciki yace wallayi sai dai duk wadda za ai ayi ta yau yau dinnan kawai mun hada kudi mun siyi bal sai yazo ya batar mana?? Dan tsaki tayi tace yanxu dan Allah akan wata yar karamar abu da zata iya lalacewa ma tabarku tare akanta kuke fada wani ne ya juya kai gefe yace kawai malama kiyi tafiyar ki saboda shishshgin tsiya zaki mana wani sharhi kiji da girman kanki kawai me kace sadiq da mamaki ya kalleta wai dama tasan sunan sa? Kunya ce ta rufeshi da sai yaga tayi masa kwarjini sosai da ta kafeshi da ido bance komai ba Murmushi tai tace toh nawane kudin har hada baki suke wajen cewa dari bakwai ne basu taba zaton zata iya biya shiyasa suke fada da gayya A cikin jakarta ta cira ta basu tace gashinan amma dan Allah kar ku kara fada banason rigima kunji suka amsa da toh sunji dadi sosai har sukai mata godiya Awaaz da tagaji da jira tayo baya cikin hargagi tace yaayah ?? Wai mene hakan kuma ?? Kinzo kin shanya mutane a titi me kike a wajen wannan kananun yaran murmushi tayi tace Yau da gobe sune manyan ai tsaki tayi tace wannan ai bada kaine a dan tsawace tace keh dallah fada suke akan dari bakwai shine nabasu iyeh??? A kudinwa badai da nawa ba koh?? Wallahi saiki biyani tsaki tayi tace toh ni bantaba ko sisinki ba jaraba Muje dallah kwafa tayi tace wallahi da se an biya shiyasa ma ban taba ba ai Awaaz ce kwance da laptop a gabanta tana kallon wani indian film reetaj ta shigo da sallama kallon ta tayi tai tsaki tace kina nan kina sana ar kenan Ba tareda ta kalleta ba tace eh ko zaki siyane dariya tayi tace haba dai se kace wani alawa gaskiya kinma raina ni sosai Dariya Awaaz tayi tace ni yaya kina bani mamaki wallahi tabe baki tayi tace toh da nabaki wayece ki karba Dafe kai Awaaz tayi tace wallahi kin rama shikenan ai Yanzu dai zoki fadamin wanne irin miji zaki aura?? Hararar ta tayi tace ke zaki bani idan na fada miki?? Tace aa kika sani ko inyi addu'a Allah ya karba murmushi tayi tace gaskiya ne amma nidai banida wani buri Awaaz kawai Kullum adduA ta itace Allah yabani miji nagari me so da kaunata da gaskiya badan wani abuba Wanda ze iya kare mutunci na kuma ya jajirce akaina ban damu da kyau ko rashinsa ba ko dogo ko gajere nidai na mika zabina ga Allah nasan shine kawai zemin zabi mafi Alkhairi a rayuwa ta Shewa ta zuba tace lallai yaya gaskiya na yarda wallahi da ake cewa ke ba irin yan matan zamani bane Wallahi yanda kisan budurwar daa- haka kike har gwara ma budurwar kauye wasu sun dan fara kilewa Amma ke gabaki dayanki sai a hankali ai dole zakiso namiji wanda idan akace maza toh yana daka cikinsu kinsan akoi namijin da ya amsa sunan sa namiji akoi wanda kawai sunan ya tara Bakin gado reetaj ta samu ta zauna tace ban gane miki ba fah Awaaz gyara zama Awaaz tayi tace ina nufin dirarren namiji kyakkyawa me jiii da kansa dan gayu ba me irin shigar kolawa ba wanda da kin gansa kinga kudi kinsan kudi sun zauna Wanda zakije ki huta ba wai kin fita daka gidan a wahale kina saran kinje gidan yanci ya zama kuma harkar kara kara ce kawai ya kasan ce ehh. Kawai ki hau nera ki murza nera shine alaji.. Amma yau an kullo miki dan tsire a bakar leda gobe dan lemon fata habaaa wa yake irin wannan batun Ai wallahu yaya ina a gidan mijina na kasan ce tamkar wata sarauniya irin ta indian nan ko kasar larabawa yanda ba kowane ma ze iya ganeni ba inzama nakere sa"ah kawai ai idan kika samu dama ki dama yaya shine batu maa' malam ki fito tareda tsulelen mijinki wanda da An ganku tare ansan kedin eee.. Kawai baraini kamar balarabe ku haifi ya'ya yan duma duma masu zubin larabawa ke goyon cikin ma kawai a kasar waje yaya taaa kuma dan soyayya kamar sharu'khan ya dinga lallabaki yana tarairayar ki yayah... Ganin labarin dokin ranon nata baze kare ba yasa reetaj tace kehh ware da allah rufemin baki nifa kowane irin da Allah yabani inason kayana ba wai se wani me kyauba uban dan ma ko yafi me muni kawai indai yanada kyawawan halaye an wuce gurin wani iya sosai wannan ma damuwar ki ce bahamagiya ki zauna kita lissafin dokin rano da fadan abunda baze yuwu ba yanzu dan Allah a duniyar nan ina zaki samu irin wannan namijin da kike fade kuma a wannan kasar tamu Muda muke bakar fata amma ke na lura a naki haukan kamar dai irin yan indian da kike gani a film koh toh ai kuwa bazaki taba ganin irinsu a zahiri ba ma sai dai a laptop din nan takarasa maganar Tana dariya hararar sama da kasa tayi mata kafin tace kefa dadi na dake ana nuna miki gabas kina ke yamma wannan zancen nawa ne yayi miki kama sa dokin rano ?? Rausayar da kai tayi tace toh Awaaz idan ba dokin rano ba ya kike so ince ??? Toh ai kuwa da gaske nake nidai bazan auri mummuna talaka ba gaskiya Reetaj dai murmushi tayi tace toh Awaaz Allah yabaki wanda kikeso cikin murguda baki tace amin ya rabbi Reetaj tace alamu suna nuna yau autanci da kuruciya suna damunki koma dai meye ki zubamin ido ke kuma kiji da takabar ki matar liman Yau dai sun tashi da son ziyara koda suka tambayi amma bata hanasu ba suka shirya suka fita taso su fita a motar gida amma reetaj taqi dan Awaaz bata iya tuki ba reetaj din ce dai aka koyawa ita kuwa tsorone yake hanata hawa gashi kuma basuda tsayayyen Driver Hakan yasa suke fita a ta haya Yamma ce likis har an fara kiran sallah suna titi abun hawa yayi wahala hankalin reetaj duk yayi gida Awaaz kuwa aikinta take na ganin mutum ta tanka wannan hancin sa yacika girma wannan tsawon ta yayi yawa wannan yafiye baki ko kuma kiba taiwa wancan yawa Wata blue mota ce ta gifta ta gabansu tayi can gaba tayi parking cikin takaici reetaj tace wannan Kuma ko wane yake shirin hawa kaina da mota?? Ta fada tana raka motar da harara dariya Awaaz tayi tace kijifa muna manne da juna amma a hakan kanki kawai ze hau ?? Dariyar ita tayi tace naga ai ni yafi kawowa hari sukayi dariya Awaaz ta maida hankali kan motar kyakkyawan saurayin da yafito daka cikin motar ba karamin Tafiya da imanin Awaaz yayi ba ware ido ta karayi tana kallon sa ta kara kallan falleliyar motar da yake ciki Woww ta furta hakan ya jawo hankalin reetaj tace lafiya dai Awaaz lafiya mana kalli gayen can dan Allah Wanda ya kusa buge mu wallahi kyakkyawa ne ajin karshe ga iya salo ga takunsa ma kawai abun kallo ne gashi dai da alama babban ne tsaki reetaj tayi tace Allah yabaki lafiya Awaaz ita kuwa kamar tunzurata take sai ma kara cewa tayi ki kalla yaya wajen mu yake tahowa fah reetaj tace nidai Allah yay min tsari da mugu ko muguwa ni wallahi masu kudin ma tsoron su nakeji kamar yadda Awaaz ta tsammata wajen nasu yazo sannun ku yace Awaaz tace yauwa yace daka ina haka ?? Karaf reetaj tayi tace inda muka baro ya saki wani yalwataccen murmushi yace toh sai ina?? Ta kara cewa inda zamu shikenan koh ?? A kaji amsa maza ka ware fece maza ta fada tana masa nunin hanya da duk yatsunta guda hudu murmushi yayi yace haba kanwata naga kamar na kusa buge ku ne shiyasa nace bari na baku hakuri reetaj zatayi magana Awaaz tai saurin dafeta tace ahh babu komai ai yace toh shikenan zan iya rage muku hanya naga magrib tayi kuma abun hawa yana wahala koh?? Cikin fara 'a tace eh hakane Tsaki reetaj tayi tace haka ne ana wahalar mota amma bama bukatar temakon ka wuce kawai a dan hasale Awaaz tace haba yaya meyesa kike hakane dan Allah kidena irin haka maida kallon ta tayi kan gayen tace babu damuwa dama mun gaji da yawa yayi murmushi yace toh kanwata muje koh ?? Reetaj zatayi magana yace dan Allah ko dan kanwar ki kizo ki shiga mota ta ko kinga nayi kama da barayin mutane ne cikin raha yayi maganar yake reetaj tayi tace a'a amma.... Katse ta yayi da cewa idan har kinga nayi kama da barayin toh kar ki hau kawai shikenan amma idan kin tabbata banyi kama da irinsu ba ?? Ga hanya tasan dai idan tace yayi kama da mutanen banza ma karya take bare kuma taji yayi kama da barayi hakan yasa ta shiga baya ita kuwa Awaaz tana gaba abunta ( ni kuwa nace hajiya hauwa da kokari... Hattara dai ...ehem...ehehem ........nayi shiru kawai🤪) Kallon da yake mata ne yasa duk ta kasa sakewa ga gabanta da yake faduwa musamman idan suka hada ido shiru motar tayi kowa da tunanin da yake ganin shirun yayi yawa yasa yacewa Awaaz sunana muhsin kefa kanwa ta cikin fara a tace Awaaz yace suna me dadi ta baya fah ?? Banida suna Wani kasalallen Murmushi Yayi mata yace ba dake nake ba sarautar mata da kanwa ta nake Awaaz ta juya ido tace sunan ta reetaj Gaskiya sunan yayi dadi matuka kuma ya dace da ita baiwar Allah Haka dai sukai ta hira su kadai reetaj dai bata saka musu baki ba gaba daya a takure take Awaaz ce tai masa kwatancen gidan ya kaisu har kofar gida ta bude ta fita tana one taku seven girgiz... Cikin hanzari reetaj ta bude motar ta fito kusan gware sukai dashi yana kokarin bude mata motar kallo daya tai masa suka hada ido ta kauda kai tace zan dan wuce yayi murmushi Yace baza ai min godiya ba?? A kagauce tace nagode yace ba sai kinyi godiya ba yimiki ai tamkar yiwa kaina ne kiyi hakuri idan nayi abinda ya bata miki rai ki yafeni dan Allah bazanso abinda ze bata miki raiba gimbiyar mata ko mene ne zanyi kokarin bijire masa Fatana kiyi bacci cikin salama ya karashe maganar cikin murmushi da wata irin siga jiri jiri reetaj ta fara gani dafe kai tayi ta furzar da huci jin abun take kamar a mafarki Har zata shige gida taji yace kisa damu a cikin addu'a idan kinyi sallar naga kina ta sauri lokaci ze kwace koh???? Kai kawai ta iya Daga masa ya kara da cewa zan dawo gobe inga ya kika kwana ? Bata juyo dan gudun su sake hada ido dan bata bukatar hakan da bi bango ta samu ta shiga cikin gida Kai tsaye dakin su ta wuce ta fige hijab da jefar sannan ta fito ta daura alwala ta koma bayan sun idar da sallah Awaaz take tambayar ta mene ya tsaidata a waje tace ba komai Kawai dai nayi masa godiya ne Awaaz tayi dariya tace Allah yasa dai cewa yayi yana sonki yaya Dogon tsaki tayi tace mahaukaciya zaki fara kenan Tayi dariya tace wallahi zanfi kowa farin ciki yaya gaskiya karki bari damar ki ta subuce miki a kufule tace ke dalla Ai wani baya cin rabon wani babu yadda za ai ki auri wanda ba shine mahadin rayuwar ki ba gwara ma Kidena wannan haukan kinji tabe baki tayi tace mutum yanaso yana kaiwa kasu Kamar yadda ya fada saida ya dawo yasa ayi masa sallama da reetaj batayi niyar fita ba Awaaz da innan suka saka ta gaba suka tursasa Ba laifi ya iya kalamai masu sanya sanyin jiki cikin lokaci kadan reetaj taji ta fara sakin jiki dashi Tin daka ranan yake zuwa gidan har su umma sun san da zamansa amma dai har yau be furta cewa yana sonta ba murna a wajen Awaaz ai ba magana Ji take inama itace sai dai abunda yake bata haushi yadda reetaj take nuna kamar bata san ma da zaman sa ba inda itace kuwa da anga yadda akeyinta sai dai amma ita yamayi kadan a duk yadda takeson namiji ya kasance amma duk da haka Da zata samu dama da ta dama https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best.) *(A.W.A.)* *SIRRIN QETA* Page 2 *by yar gatan annuri writers* *indo ce* *بسم الله الر حمن الر حيم* Reetaj ce zaune gaban madubi tana kwalliya sai faman gyara gashin kanta take " Awaaz kuwa tana gefe ta zuba mata na mujiya kamar ta hadiye ta kasa shiru tayi ta kalle ta tace.. Yaya? ' dan kallon ta tayi kawai ba tareda tayi magaba hakan yasa awaaz cigaba da magana Cikin murmushi tace yaya da ace nice da kyawun ki koh? Ai kawai ba'a magana ma kinga gashin nan naki wallahi inda nice ke koh kitso ma bazanyi ba bazan daura dankwali ba ma in rinka cancarewa abina lokaci na ne amma ke yaya gaki kyakkyawa amma ke baki damu da duk wani kyale kyale ba .. Adan harzuke reetaj tace ehh bandamu ba kinji banason wannan surutun banzan naki kinaji ?? Meye wani abun burgewa kina yawo ba dan kwali wai idan zakiyi haukan nan naki bakyayin tunani ne? Tabe baki awaaz tayi tace ai fah dama nasan aikin kenan daka magana ta fatar baki abu yazama na masifa' reetaj tace nice masifar ?? ' shiru tayi Tana murguda baki' reetaj tace allah ya shiryeki awaaz. Juya ido tayi tace amin ya allah kinaji kuma wayar ki tana kara kinqi kulawa . Dafe goshi reetaj tayi tace ohh Allah na inaga wannan uban takurar ne nifa wallahi gaba daya yafiye takurawa . Dogon tsaki awaaz taja tace wallahi kidena irin haka yaya!! Babu dadi fah yanzu sabida Allah saurayi kamar yaya muhsin ai ba irin wanda ake jawa aji bane kodan kinga yana sonki ne kike wulakanta shi?? Amma mutum hadadde ga kyau ga kudi ga iya salo amma duk hakan baya jan hankalinki kai yaya dan Allah nifa wallahi banaso ki masa abunda ze kaurace mana babu lallai kisamu wanda ya kaishi ma bare wanda yafishi kuma wallahi wulakanci babu dadi yaya kiji tsoron Allah """ reetaj tayi tsaki ta jefa mata kwalbar turare tana cewa jarababbiya zaki fara kenan dalla maza ki daga kiran kice masa bacci nake ' Babu yadda awaaz ta iya haka ta daga kiran gami da sallama. ya amsa cikin farin ciki yace kina lafiya? Lafiya lau amma ba itace ba. Da mamaki yace da gaske kodai na takura miki ne gimbiya??? Sakin baki awaaz tayi tana kallon reetaj ' Ita kuwa jin haka yayi mata dadi sosai tayiwa awaaz alamar tayi magana . Yawu ta hadiya muqut.. Kafin ta kakalo murmushi tace haba dai ni na isa ince ka takura min ai babu takura tsakanin mu, yayi murmushi yace naji dadin haka ba kadan ba ya su umma ?? Suna lafiya lau yayi kyau shiru ne yabiyo baya kafin yace yaushe zan ganki ne gimbiya?" Ido reetaj ta zaro tana kallon awaaz cike da son taji abunda zatace. Awaaz tace koh ya.... Saurin katse ta tayi ta hanyar yimata dak'uwa ,, tayi saurin cewa uhm duk lokacin da kaso , yayi murmushi yace bakyason magana sosai, shiru tayi. Ya kara da cewa ko ba haka bane gyada kai tayi tace eh haka ne, yace toh shikenan sai na kara kira sai anjima koh ?? Awaaz tace eh.ohh. Allah ya kai mu, ya amsa da amin kafin ya kashe wayar, kwashewa sukai da dariya reetaj tace kiji fah dan Allah wai yana wani gimbiya gimbiya kuma koh muryar gimbiyar be sani ba hamago, ta karasa tana dariya, awaaz ma dariya tayi tace wai da gaske muryar mu tana kama?? Tabe baki tayi tace toh oho dai nima ban sani ba amma dai kinga shi be gane ba , Awaaz tayi murmushi tace yaya dan Allah ki riqi yaya muhsin hannu biyu, murmushi reetaj tayi tace toh awaaz hmm ke nema kike kisani a matsala wai gani kike sona yake koh kuwa kin zata ma soyayya muke?? Ni kawai dai ina mutunci dashi ne kuma shima nasan haka yake dauka ta , Awaaz tace toh idan hakane meyesa ze kiraki gimbiya ? Ban sani ba amma ta yuwu kawai sunan yana masa dadi ne kawai kidena wannan mugun zaton naki awaaz dan Allah koh so kike in kamu da son wanda baya sona toh ni koma yace yana sona bazan so shi ba kinji ki fadawa wanda raki yake so bazan taba sonshi ba tinda son ba hauka bane daka mutunci sai so kawai saboda ma bashida kunya!? Allah yasa ma naji yace yana sona inyi rugu rugu dashi yadda bama ni ba ko wace mace ma tsoron ta zeji kiji kuma ki gane , ta yuwu ma bashida kanwa mace shiyasa yake mutunci damu har yake kiranki kanwar sa ni kuma gimbiya amma ba dan komai ba... Hmm abun takaici fadar awaaz kenan lokacin da take shirin fita Reetaj ta rakata da harara tace shashasha,, Haka ake shan fama tsakanin awaaz da reetaj taki yarda da cewar sonta yake ita kuwa awaaz ta lura da yanayin sa ta tabbatar son yayar ta yake amma reetaj tak'i yarda Kuma bata fasa kin daga wayar sa ba Yau yazo da yamma ya tura salma ta fad'a mata amma sai cewa tayi ace bata nan Haka salma ta juya awaaz tabi bayan ta bayan salma ta isar da sako awaaz ta karasa gurin, Fad'ad'a murmushi yayi yace kanwa ta gaishe shi tayi tace dan Allah idan ba damu zanyi maka wasu yan tambaya yace Allah yasa na sani '' Ki shigo motar mana gaba ta shiga ta zauna sannan tace dama kawai tambaya Ce akan tsakanin kai da yaya ta Murmushi yayi yace gaskiya ne toh nidai gaskiya suna na muhsin Ahmad usman ni da kanwa ta ne kawai a gurin iyayen mu ina aiki a wani babban company wanda ya kasan ce ni babba ne a cikinsa gaba daya company din a karkashi na ma yake nine me alhakin kula da duk wani al'amra nasu bayan haka ina harkar kasuwanci na daban baba na kuma dan kasuwa ne har kar kasuwanci yake mami ta Kuma macen gida ce amma koda yaushe fatan ta kawai na samu mata sirika tagari yar mutunci yar manyan mutane Shine mafarkin mahaifiya ta kullum addu'ar ta in samu gwana ta ana cikin haka kuwa ido na ya kai kanta lokaci daya kawai naji ta matukar tafi da imani na Naga kamala da dattaku irin nata abin yabani sha"wa sosai nasan mami zatayi farin ciki da samun sirika kamar reetaj gefe guda ma ban ankara ba zuciya ta ta kamu da son reetaj awaaz gaskiya dayace ina matukar son yayar ki reetaj ina sonta sosai sai dai kuma na lura karatun ta tasa gaba kawai ina fargabar taqi amincewa da soyayya ta zan cutu idan narasa soyayyar reetaj nakasa gaya mata asalin gaskiya ta bansan ta ina zan fara ba reetaj duk da yarinya ce amma tanada kwarjini kawai sai inji ta cika min ido bazan iya gaya mata ba awaaz dan Allah zaki temaka min?? Awaaz ta sauke faffad'ar ajiyar zuciya farin ciki kamar tayi hauka da kyar ta iya dannewa dan kar ya gane yanayin da take ciki tace eh zan temaka maka yaya muhsin soyayyar ka ba irin ta yasarwa bace kai mutumin kirki ne yaya muhsin babu budurwar da zaka sota tace batasonka Amma nasan halin yaya ta idan nice na fada mata zatace karya nake idan kaine ka fada mata bazata amince ba zatace meyesa daa, baka fada mata ba? Toh kawai abunyi anan shine ka samu magabatan ka da maganar auren ta kawai sai suzo wajen su abban mu ayi maganar aure kawai ayi komai cikin sauki ba tareda an sanar da ita ba idan a bakin abba taji toh nasan zata yarda kuma zata soka musamman idan taji cewa da zancen aure kazo dan ita yaya batason shiririta kawai ita gaskiya da gaskiya shine tsarinta , Ajiyar zuciya ya sauke gami da lumshe ido yace gaskiya naji dadi sosai kuma nagode da wannan kyakkyawar shawarar nasan ta bangare na iyaye na basu da matsala indai har abba ze amince kinga ai soyayya ta tana gab da nasara gaskiya nayi godiya mara adadi kanwa ta kin ceci rayuwa ta ' awaaz tayi murmushi tace babu komai yaya muhsin ai babu batun godiya Allah ya temaka , ya amsa da amin, kafin yace wane irin tukuici zan baki kanwa ta?? Zaro ido tayi tace tukuici kuma yaya muhsin haba dai gaskiya ba abunda zaka bani kokarin bude kofa ta fara amma kofar taki buduwa kudi masu yawa ya cira ya bata kauda kai tayi tace a"a dan Allah kabarshi mene na wani tukuici yaya??? Murmushi muhsin yayi yace shikenan babu tukuici ki karba kyauta ce dan farin cikin soyayya ta dan Allah kar kice a"a idan baki karba ba bazanji dadi ba, kamar bata so ta karba tareda yi masa godiya sukai sallama ta shiga gida reetaj tana daki a kwance ta shigo hada kudin tai cikin hijab ta boye, reetaj tace ina kikaje ne awaaz?? Amm.oh.kawai naje gidan su kawata ne afiya' reetaj tayi tsaki tace a qawaye dai zaki qare , eh naji wani ma yayi kawayen mana . ni bana ra"ayin su kwata kwata banda haka ai da nayi tsaki awaaz tayi tace shiyasa kike takurawa mutane dan bakisan abota ba , Murmushi tayi tace abota indai ta wuce wadda take tsakanin nidake toh bansan wata ba, Kauda kai awaaz tayi tace ai kuwa zaki santa kwanan nan keda yaya muhsin idan kuka fara tsinkar fure... Magana kikai ?? Ta jefeta da tambaya saurin girgiza kai tayi tace a ah.. Ba magana nai ba waya ma nake ni , kyaji dashi dai reetaj ta fada gami da gyara kwanciyar ta Kamar yadda awaaz ta bawa muhsin shawara yayi amfani da ita kuma ya cima nasara Baka tatan abba yaji anzo wajensa neman aure har da bada shedar sun fahimci juna kuma suna son junan su abba yayi farin ciki matuka yasa albarka tareda sallama musu reetaj abunda yarage kawai sa ranar aure da sauran al'adu bayan wani lokaci kuma a daura aure,, suna kwance awaaz tana aikin kallon indian film reetaj kuwa duba sakon whatsapp take amma tayi sallama tace kuzo inji abban ku gaban ta ya yanke ya fadi dandanan jikinta yayi sanyi haka kawai dakajin kiran taji ajikinta akwai matsala awaaz kuwa tasan komai dan haka tayi saurin durowa daka gado tana cewa abban namu sabbin kaya yasiyo mana ne? Ammah Idan mukaje kya gani keh taso mana reetaj kinaji kuma kinyi zamanki, jiki ba kwari ta sakko suka rufawa ammah baya can gefe ta ragube abba yace masha Allah wato mamana yau anzo min da kyakkyawan labari na neman auren ki kuma... Katseshi tai da cewa aure?? Aure fa abba kuma ni? Neman aure fah !!! Murmushi irin na manya abba yayi yace kinji mamaki koh? Shine masoyi mafi gaskiya mama na wanda ze soki dan Allah wanda yake sonki dan kuyi rayuwar ibada ba ta 'bata lokaci a titi ba insha Allah yaro ne me hankali da nutsuwa da kamala shiyasa ma na riga na amince da abunda suka zo min dashi kuma na bayar dake wa dansu muhsinu yanzu akwai alk'awarin auren wani a kanki babu ke babu wani sakarci ko kula wani saurayin wanda bashine wanda zaki aura ba Kar kiyi mamaki ko kuma kiji ba dadi abisa saurin yarda da nayi kin san nine mahaifin ki bazan miki abunda ze zama ba dai dai ba amma duk da haka tinda kece zaki zauna dashi yana da kyau kiyi tunani tin kafin tafiya tayi nisa idan bakyaso ko kuma kinga yanada wani aibu koh abunda beyi ba toh kisanar dani ni kuma in Allah ya yarda zan dauki matakin da yadace kinji koh, gyada kai tayi da kyar alamar to. Abba yace Allah yayi miki albarka amin suka amsa tashi tayi a daddafe ta fice tana biii bango dan gaba daya batajin ta jitayi kafafunta suna neman su gaza daukar ta da kyar ta karasa kan gado ta zube tunani barkatai suka fara yomata kwana abun mamaki shi ba a mafarki ba shi ba a gaske ba wai da gaske muhsin din da tasani ne yayi mata wannan qanqancin ko kuwa wani ne wai da gaske ta tabbata yana sonta kenan ba shirmen awaaz bane? Kodai awaaz din ce ta fadawa abban wani abu? To meyesa muhsin ze nemi auren ta ba tareda amincewar ta ba? Meye dalilin sa da ze tabbatar da tana sonshi? Kenan makaryaci ko kuwa?? meye hakan yake nufi? Ko kuwa dai wannan shi yake nufin kundin kaddarar ta ya bude? Toh wai yanzu taya zata iya rayuwar aure ma? Kuma da muhsin din da a matsayin aboki take daukar sa ya za'ai ta fara sonshi? meyesa zeyi mata haka kodai tacewa abba karya yake bata sonshi? Ko kuma aibunsa zata fad'a kamar yadda abban yace ? Toh idan hakane me zatace na aibun sa? A duk iya dadewar ta dashi bashida wani abu na rashin tsafta wanda ba dai dai ba yanzu ina zatasa kanta taji sanyi???? Yanzu haka rayuwar ta zata cigaba ba tareda wani kwakkwaran farin ciki ba rayuwa da wanda bakaso ai masifa ce wai ma meyesa muhsin yake zaton sonshi take?????? Wannan tarin tambayoyi da tunani da zuciyar ta suke antaya mata takasa samun cikakkiyar amsar su gashi tana matukar bukatar amsar cikin sauri tashin hankali wanda ba'a sa masa rana yau kenan A wannan daren reetaj bacci sai barawo awaaz ma jikinta yayi sanyi ganin halinda yar uwar ta tashiga ta tausaya mata sosai amma tasan na iya lokaci ne kawai idan ta fahimci komai zata dena wannan tunane tunane tin da asbahi da ta idar da sallah ta fara mita ai kuwa Zan nuna wa muhsin din nan nafishi hauka banda mara mutunci haka ake soyayya ko anayin ta dole ne munafukin banza a sanyaye Awaaz tace dan Allah yaya kidena fadan haka ba laifinsa bane, tsawa ta daka mata keehh!! Rufemin baki!!! Ke dama ai bakisan ciwon kanki ba kawai. Gyara kwanci awaaz tayi tace alabaki hakuri tsaki kawai tayi zuciyar ta na cigaba da kuna tabbas taji haushi da bakin ciki akan abun ji take da zatayi tozali dashi da sanyin safiyar nan kamar ta kashe shi zatai se dai munafukin ba zuwa zeyi ba yasan bashida gaskiya, Har garin yakusa wayewa sannan bacci ya sake daukar bata dade da komawa ba taji yaya muktar yana kwala mata kira, A firgice ta sauko tana mutstsuka ido tayi hanyar tsakar gida tana had'a hanya Cike da zolaya yace amarsu ta ango yaushe ne bikin?? Kallo me kama da harara tai masa tace dama tambayar kenan ka tashe daka bacci na? Yace eh mana banyi dai dai bane ?? Oh ina ga dai mafarkin sa kike wayyo banso na tasheki ba gaskiya A hasale tace toh wai meyesa zanyi mafarkin sa wai mene na tsokana ta nifa ba nice nace inason shi bama kawai zaka zo kana tsokana ta nidai gaskiya kadena banaso, Toh akan me zandena ai sai inda maina ya kare ni ai abun farin ciki ne yasameni kanwata zatayi aure daka yau ma yaya ta ce ke ba kanwa ba ya karasa magana yana kyalkyala dariya, kamar zatayi kuka tace amma da umma dan Allah kuce yadena tsokana ta dan Allah, Murmushi umma tayi tace ai gaskiya yake fada reetaj meyesa bazeyi farin ciki ba ai nima kaina ina bayan sa dole muyi murna, Kuyi murna umma saboda za aimin auren dole ko me? Ko akan ku nake zaune duk kun takura min, Sai yanzu ammah tayi magana tace ke wai kunya haukace zaki fadawa mutane maganar banza anan , Dariya yaya muktar yayi yace fada mata dai amman mu kema kin sani kawai borin kunya kike ni kuwa dai baza a hanani magana ba nida baki na kansa tayi tana kai masa duka ta fashe da kuka tana ni wallahi duk sainayi maganin ku dakai dashi din tinda baku da mutunci shi yazo yamin sharri kai kuma zaka rinka tsokana ta shigowar yaya hafiz ne yasa ta saurara fuska a hade yace ke lafiya kasa magana tayi, Muktar yayi caraf yace yaya hafiz wai dan nace Allah yasanya alkairi shine take duka na harda zagi Dariya shima yayi yace toh ai abun ba na zafi bane reetaj meye aciki daka an daura fah shikenan an wuce me wahalar , Sake rushewa tayi da kuka tana cewa wallahi na lura duk yan gidan nan bakwaso na kuma saina fadawa... Kafin ta fadi wanda zata fadawa muktar yace kaji yaya hafiz wai seta fada masa kayi shiru kar azo da police a kwashe ka yaya hafiz yayi dariya yace abun har yakai ga haka reetaj?? Zundumawa tayi da gudu tayi dakin su kan gado ta fada ta dora daka inda ta tsaya , Sukuwa dariya suka sake fashewa da ita harda tafawa Yaya hafiz yace kaga yarinya dan Allah god'iya da ita amma wai dan anyi zancen auren ta take mana kuka, umma tace ai kune manyan banza inaku ina tsokanar kanwar ku ? Muktar yace ahh. Tohh. Umma kawai sai mu zuba ido ai gwara mu dan taba muma kinga da wani ya tsokane ta ai gwara mu tsokane ta , umma tace Allah ya shirya ku manyan kwali, awaaz dai tanajin ta tana kuka amma batayi magana ba dan kada ta hauta da fada sai fa tayi me isarta duk yadda akai da ita ta karya taqi haka nan suka qyale ta makarantar ma cewa tayi bazata ba, Cikin sa"a da yamma sai ga muhsin yazo da yusuf yazo ya fada awaaz tayi karaf tace kace bacci take. Zumbur ta tashi tace dan wayece miki bacci nake mayafi ta dauka ta rataya ta fita idon ta kozai kozai daka ganta kasan tayi kuka tagaji tayi laushi sosai, Tinda ya ganta ya fara tsumayin masifa dan awaaz ta sanar masa da yabi a hankali zesha fada gyara tsayuwa yayi yace barka da fitowa sarau.... Kai rufe min baki malam , toh na rufe, jikin bango ta jingina tana girgiza kafa batace komai ba shikuwa kallon ta yake yana mamakin rigima irin tata , Ganin shirun yayi yawa yace barka da yamma, bazan amsa ba banda karamin tunani irin naka haka ake so? Kai ina ganin ka kamar wani me hankali ashe duk ba haka bane? https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best.) *(A.W.A.)* *SIRRIN QETA* Page 3 *by yar gatan annuri writers* *Indo ce* *بسم الله الر حمن الر حيم* Wai angaya maka ni irin sakarkarun yan matan nan ce ? Toh Ni ba tsarar ka bace dan haka karka kara zuwa gidan banason iskanci.kawai saboda tsabar rainin hankali har zakaje kacewa abbana wai soyayya ma muke da kai a yaushe ka taba cemin kana sona ko ni ta ta'ba ce maka ina sonka kawai dan ta qare maka sai tsiyar ka ta qare a kaina toh wallahi kashiga taitayin ka ko kazata neman kai ake dani a gidan mu ko kuma kana ganin kamar sun gaji dani ne iyeh?? Sai a lokacin muhsin yayi magana yace wai dama haka kike da rigima??? Karo sauti tayi ta kara taso masa cikin hargagi tace oh wai da kazata abanza nake ne wai kai me ka dauki kanka na lura fah abun ka yana nema ya wuce gona da iri wai kazata sanyi gare ni yadda zakai min sharrin da kaga dama ka zauna lafiya? Ko ka zata arha ce dani kamar wasu banzayen ne iyehh??? Toh wallahi ka kama kanka kaja jikinka dan ni bazan taba sonka ba sai dai kayi duk yadda zakai kaji ko?? Kuma idan na kara gin qafar ka a kofar gidan mu koma a layin mu saina sa an maka wanka da ruwan kwata,, Fuuuuuuu tayi hanyar komawa , Dakatar da ita yayi da cewa kiyi hakuri reetaj dan allah kar kiyimin mummunar fahimta kinyi magana amma ni kin hanani dan allah kibani dama daya in fada miki asalin abinda ke raina' tsayawa tayi tana sauraran sa , Yaci gaba da cewa dafari dai tinda allah yasa na ganki naji na kamu da sonki badan komai ba sai dan kamalar ki reetaj na tabbata irinki mahaifiya ta take bukata a sirikar ta kuma nasan zatayi farin ciki da samunki a matsayin matar d'anta tunani ke ba irin matan da zasu zauna wasa bace tinda na sanki nasan bakyason wasa shiyasa zuciyata ta dauki shawara kuma ta yanke hukuncin samun magabatan mu dan sanar dasu su bani izinin samun soyayyar ki a gani na babu amfanin soyyayar da bazata kai ga aure ba domin aure shine ribar soyayya naga be dace ace na fada miki ba kafin in sanar da iyayen mu domin ba da wasa nake ba ina sonki da gaskiya da amana bazan iya yin abunda ze cutar dake ba shiyasa na yanke wannan hukuncin amma dan allah kiyi hakuri kuma babu tilas a cikin so da kauna tinda rayuwa ce zamuyi ta har abada nafiso mu fahimci juna sosai har a yanzu indai kin tabbata bakya sona reetaj ki fada min gaskiya ni kuma zan janye shine asalin irin soyayyar da zan nuna miki bazan iya yi miki dole akan abunda bakyaso ba a koda yaushe farin cikin ki shine farin ciki na har ma da mahaifiya ta dan a yanzu tasan ya kika kwana ya kika tashi koda yaushe cikin tambaya take kina ina shin yaya kike kina cikin lafiya da kwanciyar hankali? Kina cikin farin ciki?? Koda yaushe fatan ta na zamto me bayyanar da murmushi me dorewa akan fuskar ki tareda wanke zuciyar ki daka duk wani rudu bazan ce kisoni dole ba amma dai inayiwa mahaifiya ta takaicin irin bacin ran da zatayi duk da nasan laifina ne zata dauka kuma a zahiri ma hakan ne laifi na ne kuma ina qara jaddada neman afuwa ta gareki na barki lafia, Daka haka ya juya ya fice daka kewayen gidan nasu cikin qunci, Jikin reetaj yayi balaaa'in yin sanyi kafewa tayi a wajen takasa motsawa maganganun sa na mata yawo ta kowane sassa na jikinta zuciyar ta na bugawa da karfi karfi muryar yaya muktar ce ta katse ta, Banji dadi ba . tabbas banji dadin abunda kikai ba reetaj ai masoyin ka ba abun wulakantawa bane yanzu kina nufin kin mayar da mahaifin mu karamin mutum kenan ko me koda ace ba soyayya kike da muhsin ba kikaji abba ya yabeshi da halayen sa har ya amince da ki aure shi ai zaki aure shi kodan darajar masu daraja bazance na goyi bayanki ba reetaj kin bani kunya daka haka yayi shigewar sa cikin gida bin bayan sa tayi ranta a matukar 'bace kai tsaye dakin su ta wuce ta samu awaaz a zaune bakin gado ta zuba tagumi, Ko takanta batabi ba ta cire mayafin ta tana cewa mutumin banza kawai, bayan shiru ta biyo baya awaaz ta samu damar cewa kiyi hakuri yaya amma wallahi ba laifin sa bane kafin tayi magana awaaz ta dire mata kudin da yabata ranan nan tace gashinan wannan tukuici ne yabani saboda tsabar jin dadin shawarar da nabashi ta cewa ya fara neman izinin abban mu , baki sake reetaj ke kallon awaaz cike da tarin takaici tace wai kina nufin kece ma kika fada masa haka ai daman nasani kece dan wannan kuntu kuntun Rausayar da kai awaaz tayi tace eh gaskiya nice amma kiyi hakuri kuma nayi haka ne dan nasan ze fi sauki kuma kiyi tunani akai kema zaki gane hakan ba wai yayi wani abu me tsauri bane hakan shine kima da darajar abun alfahari gareki cewar baki taba kula wani saurayi ba har sai wanda abban ki ya amince dashi kuma yace ki aure shi wannan zai zama abun mamaki a mutane kuma abun sha'awa domin samun irin haka a cikin mu mutane abune me wahala don yanzu ba irin wannan yayin ake ba... Shiru reetaj tayi tana sauraran ta har wani lokaci , awaaz kuwa ganin tayi nasara ne yasa ta miqa hannu zata dauki kudin ta reetaj tayi saurin kwashe kudin ta tashi tana cewa bazakici kudin nan ba wallahi bakya bukatar su dan ke ba matsiyaciya bace kin gane?? Awaaz tace kamar ya kenan? Ya an bani kudi kawai zaki ce bazan ci ba ni dai ki bani kudina, bazan bayar ba duk wani gata dai kina dashi an baki ci an baki sha an tufatar dake me zakiyi da kudin wani saurayi?? Kafin awaaz tayi wani yunkuri reetaj tayi waje da sauri bayan ta yafa mayafin ta cikin sa'a kuwa tana leqawa kofar gida taga yaran layin suna buga ball kwala musu kira tayi , haidar sadeek umar walid muhammad ukasha abdul duk kuzo dan da nan kuwa sukayo kanta ta fara raba musu yan dari bibbiyun cikin murna suke karba suna mata godiya bakin ciki kamar ya kashe awaaz tace wai kun san sadakar me take muku wai dan tayi saurayi shine take muku sadaka , Sadeek yace wai da gaske ne yaya? A hasale tace eh haka ne mana dan nayi saurayi ne kunsan saurayin nawa ai walid yace kwarai ma kuwa kuma wallahi kyakkyawa ne, reetaj tace yauwa toh daka yau idan kuka ganshi a layin mu kui masa rashin mutunci ku korashi gurin gyatimar sa ukasha yace an gama yaya duk yadda kikace haka za ai , tace yauwa yan qanne na , takaici ya hana awaaz magana ta koma cikin gida itama reetaj komawa tayi daka yanayin kallon da umma da ammah suke binta dashi ma kadai ya isa ta gane akwai matsala tunawa tayi ashe fah yaya muktar yaji komai gabanta ya yanke ya fadi tsayawa tayi tana kallon su duk sun shareta yaya muktar ma yana gefe zaune fuskar sa babu annuri bare alamun wasa shikenan na kade yanzu sai da ya fadawa su umma bazanji da dadi ba indai yaya ahmad yasani shikenan kwana na ya kare ganin babu wanda ya kulata yasa tayi hanyar dakin su kamar an zare mata laka ,,, tunani ya fara yi mata yawa fargaba da tsoro suka kawo mata ziyara a lokaci daya , salma da fatima suna zaune sun tsakure a gefe daya suna kallon ta cike da son ganin irin badaqalar da zata fuskanta koda taga irin kallon da kannen nata suke binta dashi sai jikin ta ya qara saki har dare babu wanda yayi mata magana haka take sukuku ita kanta awaaz ba sosai take cemata uffan ba, ammah da kanta ta tara yayyen nata ta sanar musu abunda ta aikata ai kuwa suka sata a tsakiya wannan ya ce wannan yace nasiha da fada sukai mata me ratsa jiki kuka kawai take takasa ko magana babban abun tashin hankalin ta cewa da sukai indai haka ta zaba toh zasu fitar da hannayen su daka cikin lamarin ta ita kuwa batason hakan ranan kwana tayi tana tunane tunane tabbas ta gane kuma ta sheda bata yiwa muhsin adalci ba tayi abunda be dace ba burinta a yanzu be wuce yadda zata faranta ran muhsin ba dan ta tabbatar yau kwanan bakin ciki zeyi a dalilin ta wane hali mahaifiyar sa da take kaunar ta take ciki wane irin bacin rai mahaifin ta zeyi idan yaji wannan labarin tabbas tayi babban kuskure fatan ta kawai ta gyarashi kafin maganar ta daukaka taso gari ya waye tin wuri ba sai lokaci ya kure ba amma gani take kamar baze waye ba mafarkai mara dalilai haka take yin su sai da addu"a bacci yayi awon gaba da ita koda gari ya waye yaya hafiz da yaya mubarak har da yaya muktar suka qara yimata nasiha sosai wunin ranan haka tayi shi ba dadi ko abincin kirki ta Kasaci . Tana zaune ta zuba tagumi awaaz ta shigo ta zauna ta fara danna wayar ta. Cikin sanyi reetaj tace awaaz duk da halin da nake ciki danne dannen kike ma? Awaaz tace toh yaya me zanyi miki kuskure ne dai kinyi kuma sai ince me?? Hawaye ne suka kwararo kan fuskar ta tace awaaz dan allah ya zanyi nayiwa muhsin rashin mutunci bansan a wane hali yake ba na batawa kowa a gidan nan rai ya zanyi in gyara kuskure na awaaz?? Awaaz ta sauke numfashi kafin tace yaya ina da tambaya,, cikin sauri tace fadi, awaaz tace dan allah ki fada min gaskiya kinason yaya muhsin??? Idanu ta ware tana kallon awaaz tambayar tazo mata a bazata , shiru tayi tana tunani, awaaz ta katse ta da cewa bani amsa mana , gyada kai tayi tana hawaye tace eh awaaz ban taba ji a raina natsane shi ba kuma bazance bana son shi ba tin asali ya shiga raina kawai raina ne ya baci sosai na rasa yadda zanyi dan abun ya bani mamaki kuma yazo min a bazata shiyasa duk na rude amma muhsin mutum ne wanda ko wace mace ta sameshi a matsayin miji zata godewa allah indai ba butulu bace gaskiya inason sa awaaz musamman da kuka nuna min asalin gaskiya ,, Murmushi awaaz tayi tace alhamdulillah yanzu kawai a gani na ki kirashi kice kinaso ku hadu idan bazaki iya hakan ba kawai ki bashi hakuri ta waya kiyi masa bayani yadda ze fahimta nasan komai ze wuce dan shi din mutum ne nagari nasan baze riqe ki ba, reetaj ta bude baki zatai magana awaaz tai saurin dakatar da ita da cewa dan allah kar kice min a"a yaya , shiru tayi kafin tace toh shikenan zan jaraba awaaz tayi murmushin farin ciki tace yauwa yaya shiyasa nake kaunar ki murmushi ta kakalo kawai da kyar ta iya kiransa ta bashi hakuri a daddafe kamar yadda awaaz ta tsara mata yayi farin ciki sosai a take yaji yayi wasai har ya manta da abunda ya faru kokarin janta da fira yake amma taqi sakin jiki dashi dan haka ya kyale ta abisa sa tan watarana zata saba dashi, Wannan ta wuce a kwana a tashi muhsin da yake me wayo ne da dabara ya gama siye zuciyar reetaj sosai take sonsa abun yayi wa awaaz dadi sosai ko babu komai yayar ta zatayi aure su huta da mitar kakar su da yayan su da kuma bakin mutane A haka har tafiya tayi nisa kowa yasan da batun muhsin a dangin su haka shima nashi barin duk sun san labarin ta sunyi sabo sosai suna shan soyayyar su sai dai ba ko yaushe reetaj take son surutu ba ko takurawa shiyasa wani lokcin idan ya kira sai dai ta bawa awaazhaka kuma duk maganar da sukai dashi sai ta fada mata dan amintar dake tsakanin su tafi karfin kawaye koh yaya da kanwa , https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best.) *(A.W.A.)* *SIRRIN QETA* Page 4 *by yar gatan annuri writers* *Indo ce* *بسم الله الر حمن الر حيم* Da misalin 9:26 suna kwance awaaz tana kallo suna ta'ba hira kadan kadan wayar reetaj tayi qara dauka tayi ganin muhsin ne yasa tasaki murmushi, Dagawa tayi takara a kunne bayan sun bata lokaci suna wayar har ta fara gajiya sannan sukai sallama kallon awaaz tayi tace, Awaaz wai yace gobe mu shirya wai zanje mugaisa da mamin sa. Murmushi awaaz tayi tace toh meye kuma naga kina... Ke dallah ni ba abinda nake kawai ni kunyar zuwa nake ma. Yar dariya tayi kafin tace kaji fah wai kunya kunyar zuwa to ranan da aka kaiki cikin su fah?? Babu wata kunya kawai ki shirya da wuri ni idan na tashi ma wuni zanyi ina kwalliya ta gama magana tana dariya, duka reetaj ta kai mata tana cewa kefa bakida hankali , kaucewa tayi tana cewa a to ni meye nawa a ciki mudai yan tayi dadi da ze temaka ma yasa mana auren nan da sati biyu da nafi kowa farin ciki, pillow ta dauka ta maka mata tana cewa dan ba bikin ki bane muguwa to sai an tiga naki kafin nawa ko kuma a hada lokaci daya, Tabe baki awaaz tayi tace kina kokko.. Ni bari ma kiga yanzu zanje in fadawa umma da ammah gobe zamu fita tashi tayi tana rawa tare da wakar (kahona pyaar hai) har ta fita reetaj kallon ta kawai take cike da takaicin iskanci da take mata kamar wata kakar ta ko abokiyar wasa , Jin yar dariya kasa kasa yasa ta waiga su fatima ta gani suna kishin kishin filo ta dauka ta wurga musu tana cewa ni sa'ar ku ce dan me garin ku salma filon yafi samu ta miqe tana cewa allah ya isa na, Reetaj tace me kika ce bansani ba ta fada kafin tayi hanyar fita, jikin reetaj yayi sanyi sosai tabi salma da kallo fatima kuwa kyakyacewa ta kara yi da dariya reetaj ta harare ta tace, banace kude dariyar banzar nan ba ko mahaukaciya kuka maidani?? Bata dena ba saima ci gaba da tayi tsura mata ido reetaj tayi tana tunanin yaushe da wane lokaci suka raina ta haka ?? Ashe dai da gaske idan mace batayi aure akan lokaci ba kimar ta raguwa take gashi dai qiriqiri salma tana mata allah ya isa abun kamar a mafarki yaune karon farko da tafara kwadayin taga tayi aure bayan abubuwa iri iri da suka shude zuciyar ta tafara kunci kawai sai ta danne ga dariyar da fatima take tana qara tunzura ta amma kawai sai tayi shiru har cikin ranta bataji dadi ba neman yin kuka take awaaz ta shigo tana murna , Dariyar fatima ce ta fara katse ta ta kalli reetaj tace lafiya dai me akai ganin babu alamun wasa ko walwala a fuskar yar uwar ta yasa ta kalli fatima tace ke dan uwarki dariyar me kike shanye dariyar tayi tace abun dariya akai, kanta awaaz tayi ta kama ta ta dirka mata duka a baya, ai kuwa ta fashe da kuka tayi hanyar fita , awaaz tace sai naci ubanku marasa mutunci ai tinda naga salma tana murgude murgude ita kadai nasan da abunda sukayi, Zama tayi kusada reetaj tace yaya na fada masu sunce allah ya kaimu har ma da addu'a sukayi mana , Murmushi ta kakalo tace to jeki kiyi kallon ki kawai ni kwanciya zanyi batayi musu ba ta koma ta kwanta Har bacci ya fara daukar ta yaya muktar yazo yaye dan mayafin da ta lulluba dashi yayi yana cewa kehh! Ke!!! Matar muhsin tashi mana, Tana jinsa tayi masa banza tana takaicin yaye mata lullubarta da yayi zama yayi gefen ta yana cewa wai sai ta kama ta lullube ta kudundune a zafin nan kuma a hakan bacci zatai awaaz tace a haka ma zata kwana, tsaki yayi yace ai kuwa wataran zaki mutu a cikin malullubi, turo baki tayi tace yaya muktar nifa ba iya bacci idan ban lulluba ba, yace kuma a lokacin zafi allah ya baki lafiya mahaukaciya, tace amin ai addu'a kayi, Toh ni ba addu'ar ce ta kawoni ba maza tashi kije ki zubomin abinci, abinci kuma da tsohon daren nan ?? Ance miki dare yayi ne ? Ko da yake kin lullube fuska ba dole kirasa ina kanki yake ba ? Tace ina sane ai a hayyaci na nake , dariya yayi yace toh yimin kwana kinji maza cene karya nayi, sakkowa tayi tana cewa ni bance ba. Maida hankali yayi akan awaaz da ta kurawa waya ido ga iyafis a kunne , duka ya d'ad'a mata yace shiyasa kanki yake ciwo ai dare yayi me makon kiyita tasbihi da istigfari sai ki zauna kina kallo a waya! Zakizo kice kanki na ciwo inba ko sannu yarinya , Reetaj tace yauwa yaya muktar shiyasa nake son gaskiyar ka haka take kullum batada aiki sai kallon wasu banzayen yan india da yan america bama kamar yan indian ma da dogayen kafafun su, Dariya muktar yayi yace lallaima bama ni kike so ba gaskiya ta kike so koh ? Awaaz tace eh mana yaya ai bata sonka dama nasani ai idan na fada bazaka yarda ba" Tana magana tana susar cinyar ta inda ya doke ta reetaj tace kidai ji da susar cinyar ki, Langabar da kai tayi tace yaya muktar gaskiya hannun ka akwai zafi wallahi gaba daya wajen rad'ad'i yake , Yace haka nake so ai kamar ma wani ya sakoki cikin zancen idan ma bata sona ina ruwanki meye naki a ciki ? Tsakanin mu nida itane kuma ko shaidan bashida guri"' Reetaj tayi dariya tace gaya mata dai yaya na na kaina, Gwatsile fuska awaaz tayi tana maimaita abunda reetaj tace kafin tace kema ze dawo kanki ne , Reetaj tace inaaa yarinya ai bama fada nida yayana na gold tabe baki yayi, Suka cigaba da hira babu zato babu tsammani ya daka mata tsawa ta firgita tuni tayi kasa rajaf ta zube , Awaaz ta tuntsure da dariya, reetaj kuwa kokarin tashi tayi tana rike kugu tace haba yaya muktar meye hakan dan allah ware idanun sa yayi akanta yace dan iskanci ba tin dazu nace ki kawomin abinci ba kikaqi , Shagwabe fuska tayi tace toh ai babu abincin ma mun cinye" kam bala,i ai kuwa wallahi da sai kin dafamin wani a daren nan, Turo baki tayi tace to dawasa ma nake, yace kimayi da gasken fita tayi ta kawo masa yace yauwa nagode matar muhsin, Kwanciya tayi ta ja abin lullubar ta tace idan ka gama tsokanar sai da safe, Washe gari tin da awaaz ta tashi take falli taqi zama waje daya sai sukursukur take tana herere, Reetaj kuwa duk jikinta a sanyaye yake bazatace bata murna da zuwan ba bazatace tanayi ba, Misalin 3:00 yayi parking a kofar gidan su kiranta yayi ta dauka yasanar da ita cewa yazo toh kawai tace, Awaaz tace yaya kefa yanzu se kinyi wannan mugun jan ajin naki gaskiya tashi mu tafi, ko kulata reetaj batayi ba tacigaba da buga game awaaz kuwa hoda ta qara tasha kwalliya sosai , Tayi kyau sosai ita kuwa reetaj daka hoda sai man le'be da kwalli batayi wata kwalliya ba Saida awaaz ta dameta da naci sannan ta dauki hijab ta zura tsakar goda ta fito su umma suna zaune suna hira jikin bango ta rabe kamar zatayi kuka tace umma zamu tafi murmushi umma tayi tace toh allah ya kiyaye kuce muna gaisa su , Ammah ma murmushi tayi har cikin ranta takejin farin ciki tareda fatan aurar da y'ar tata nasiha tayi musu umma ma ta dora akai kafin suyi musu addu'a sannan suka fita, Ganin sun fito yasa ya bude mata gidan gaba mazaunin dan zaman banza amma sai tayi kamar bata gani ba ta bude baya ta shiga, awaaz tace yaya? Kishiga gaba mana, tace ke barni anan awaaz tayi tsaki tace bara ni in shiga toh, reetaj tace kishiga mana maza, muhsin yace yauwa kanwa ta kyaleta tinda bataso, Awaaz ta shiga gaba batareda wani darr ba takaici ya hana reetaj magana , Hira suke sosai harda zolayar ta ita dai sai dai tayi murmushi, Haka har suka isa Muhseena tanajin hon din dan uwanta ta fito da gudun ta kai tsaye gaba ta nufa ta bude awaaz murfi tana murna, Awaaz kuwa yauqi kawai take tana wani murmushi wanda ita da mahaliccin ta ne kawai sukasan ma"anar, sa Zagayowa muhsin yayi yace wato kinga auntyn ki har kin manta dani koh?? Dariya tayi tace eh mana kaida kullum tare muke kwana, Ganin ya bude bayan motar ne yasa ta saki baki tana cewa yaya toh banda abunka me zaka dauka a nan tinda ga anty na ? Ganin awaaz ta fito yasa tayi shiru tana binsu da kallo ta kalli awaaz ta kalli reetaj, Awaaz tace toh ga antin taki nan, Maida hankali tayi kan muhsin tace yaya da gaske? Gira ya daga mata Tayi sufa ta rungume reetaj har saida suka kusa faduwa, Dariya kawai reetaj keyi lokaci daya taji muhseena ta shiga ranta , Jan hannun ta tayi suka shiga gidan tana kwalawa mamin su kira mami ta fito tana fara'a cikin murna ta doso inda suke, Reetaj dai sunkuyar da kai qasa tayi mami ta kama hannun ta ta kaita gurin zama ta zaunar da ita, Itama ta zauna sannan tace sannun ku da zuwa awaaz ce ta amsa reetaj kuwa shiru tayi, Muhseena tace mami kunyar ki fa takeji gaskiya surukar nan taki ta hadu mami, Mami tayi dariya tace jaa"ira kefa in aka biye miki baza ai wani abun kirki ba, Gurin muhsin ta koma tace yaya wai dan allah karya nayi ai gaskiya nake fada koh? Yace eh mana Mami tace kai da allah kuyi shiru mu gaisa kun cika mata kunne da surutu, Shiru sukayi kafin reetaj tace ina wuni Mami ta amsa tana qara fadada fara'ar ta tace lafiya lau ya mutan gidan ya manya? Reetaj tace lafiya lau, Masha allah ya fama da yara nasan shi akwai takurawa ta fada tana kallon sa, Reetaj tayi murmushi Shi kuwa cikin shagwaba yace kai mamina nifa ba yaro bane, Mami tace eh mana ai naga alama, Awaaz ma gaishe ta tayi ta amsa tareda tambayar ta yasu umma tace lafiya lau, Tashi muhsin yayi ya nufi dakin sa Mami tasa aka cikasu da kayan ciye ciye da na sha bata sake taci ba dan ba maramin kunyar mamin takeji ba, Muhseena kuwa surutu kawai take zubawa awaaz tana taya ta mami tayi qoqarin jan reetaj da hira sai dai taqi magana sai dai murmushi kawai,,,, Har suka tashi tafiya. Tasha kyaututtuka daka mami harma da muhseena awaaz ma ba"a barta a baya ba bayan sunje gida a gajiye take shiyasa, Kwanciya kawai tayi tana hutawa kafin wani lokaci , Ba wanda awaaz bata bawa labarin halaccin da mami tayi musu da karramawa ba sunji dadi sosai Kuma muhsin ya qara daraja a wajen su , Ita kanta reetaj ji take kamar tafi kowace mace sa'ar miji da dangin mijin ma" Idan ta tuna murmushi kawai take tanajin soyayyar sa har cikin qashin ta, https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *5* *by yar gatan annuri writers* *Indo ce* *بسم الله الر حمن الر حيم*!! Ranan kwanan farin ciki reetaj tayi haka ta tashi zuciyar ta wasai, Yaya muktar kuwa ai ya samu abun yi.. Tana zaune tana karatun alqur'ani Awaaz ta fado kanta , Zare ido tayi kafin tace wanne irin hauka ne wai haka ina karatu kawai ki jibgo min a ka gaki wata sambadediya dake, Awaaz tayi dariya tace gaskiya ina tayaki murna "yaya wallahi kin samu miji wanda ba babu kamar sa" murmushi Reetaj tayi tace Allah yabaki lafiiya Awaaz, Amin ta fada tana juya ido taci gaba da cewa wallahi yaya kina da sakaci ma allah naga kamar bakya son kulawa da yaya muhsin kamar ba.. Koda yake ke dama duk kanki sai a hankali wallahi yaya nifa banason abunda kike haba kamar ba wayis ba ? Ture ta reetaj tayi tace keh ware can da yawarki , Nifa duk wannan iskancin naki bayi zan ba gwara kiyi shiru wani wayis can ni banason wayon y'an wuta, Awaaz tayi tsaki tace bazaki taba gane wa ba wallahi yaya, wata rana kuwa zaki sa yagaji da wannan mugun ajin naki bama jan aji bane wannan kawai ke... To nayi shiru dai amma yaya yakamata ki dinga kulawa dashi yadda ya kamata, Dogon tsaki reetaj taja kamar bazatayi magana ba tace kehh.. In dinga kulawa dashi shidin jariri na ne iyeh?? Mamin shi keda alhakin wannan bani ba kulawa kulawa wacce kulawa dai awaaz? Tsaki awaaz tayi tace hakan dai.. Ke yaya wai bakya ganewa ne bawai wani abu fah kamar jariri ba kawai dai ki dinga nuna masa soyayya shine ki fahimta mana yaya dan Allah, Murmushin takaici tayi tace kinga ni banada yanayin yin hakan kin gane?? Awaaz tace ai kiwa kina tare da wahala babu wanda ze soki da wannan duhun kan naki kamar baki taba shiga class ba, Reetaj dai taji tayi magana amma bataji abunda tace ba dan haka tace me kikace?? Ba dake nake ba kawai kici gaba , Reetaj bata kara kula ta ba, Har wani lokaci sannan suka fara hira awaaz bata sake sako mata maganar muhsin ba dan tasan fada zasu karayi ,, Haka rayuwa taci gaba da tafiya lokaci yana kara wucewa kwanaki da watanni suna shudewa kullum dai awaaz bata da magana da ta wuce fadawa reetaj akan ta riki muhsin hannu bibbiyu ita kuwa gani take tinda dai tasan tana sonshi kuma da gaskiya da amana wace irin riko kuma zatai masa bayan haka, Ita dai awaaz ta kasa fahimtar ta musamman da taga ansa lokacin auren su gashi har yana tawo wa, Reetaj kuwa lamarin awaaz har mamaki yake bata tai ta tunane tunane da sake sake ta damu da muhsin fiye da zaton mutum , Yanzu ko shiri basayi sosai kullum cikin magana awaaz take ita kuwa reetaj sai ta nuna bata juri hakan ba, Yauma sun fito zasu makaranta ta tsaya hira da yaran layin su awaaz ta fara masifa kamar ta cinye ta in banda abunki kizo mu wuce kin zauna kula wa yan nan kaskantattun yaran ga wanda ya kamata ki kuladashi kin kasa sai wasu banzaye, Reetaj taji ba dadi amma sai ta danne kawai inda sabo ta saba da wannan halin na awaaz, Akwana a tashi ba wuya da yardar allah lokacin bikin reetaj da muhsin yazo har ya rage sauran wata biyu . Tana iya farin ciki amma sai dai akwai abunda ke damunta wannan kuwa ba komai bane sai canji da take gani a wajen muhsin nema yake ya koma wani muhsin din daban ba wanda ta sani ba abun yana damunta amma ta kasa fadawa kowa awaaz ce dama abokiyar hirar ta ita take fadawa matsalar ta to amma yanzu da ta fada awaaz cewa zatayi ita taja wa kanta ba wani ba idan batayi sa a bama ta iya cewa allah ya kara , tana zaune ita kadai a daki yaya muktar ya shigo, Bata lura dashi ba har yaje kanta ya tambaye ta tagumin me kike? turo baki tayi tace ba komai, ki fadamin gaskiya shiru tayi, Hakan yasa ya nemi guri ya zauna yace to yanzu fadamin naga kamar kwanan nan bakya walwala sosai ko akwai wata matsala ne, Nifa nace ba komai yaya muktar meyesa kake damuna wai se kace karamin yaro ka fiye tsokana, Toh shikenan nidai kar kije garin tunane tunane zuciyar ki ta buga yanzu ki mutu yarinya, Murmushi tayi tace yaya muktar wai kai ance maka ni yarinya ce da wayo na fah bana tsoron mutuwa ni ai, Oh hakan da kika fada yayi nuni da kina cikin damuwar dai kinga ko a yanzu na nuna miki wayon naki be kai nawa ke ba yarinya to ai nima ba yaro bane ko kin manta na girmeki??, Yatsine fuska tayi tace wani giman ka can dame ka girme ni din har zaka wani nuna min zarrah? Giman da befi na minti bakwai ba, A,ah minti daya da sakanni biyu, Ya fada yana hararar ta, dariya ta danyi tace dududu shekara nawa kabani?? Shekara.... Duka ta kai mata yace ke dallah ba saikin fada ba so kike su (yar mutanen kt suji su raina ni...lol..) Kwafa tayi tace da kabari na fada mana janta yayi da surutu har ta fara fada masa damuwar ta yaya muktar nifa wallahi duk muhsin ya canja kamar bashi ba, Yanzu.. Mu hadu a comment https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *6* *by yar gatan annuri writers* *Indo ce* *بسم الله الر حمن الحيم* Yaya muktar yanzu fa kwata kwata kamar be damu dani ba ko kirana da yake daa, yanzu bayayi nifa gaskiya abun yana damuna kuma na tambaye shi ko laifi nai masa amma yace babu komai yaya ina tsoro kodai ya dena sona ne ? Yanzu kenan ya zanyi idan hakan ta faru?? Shiru yaya muktar beyi magana ba. Hakan yasa ta dago kai tana kallon sa shima idon sa na kanta ya ware su tarr a ka naga ganin ya kame ne yasa ta kama hannun sa ta jijjigashi tana cewa kayi magana mana kayi shiru, A hanun nasa da ta rike taji jijiyoyin sa suna tashi dan da nan idanun sa suka fara rinewa zuwa kalar jaaa, Nutsuwar ta ta mayar kansa a matukar tsorace anan ta fahimci yadda zuciyar sa ke bugawa da karfi kuma cikin sauri sauri, Hankalin ta ya fara tashi, da kyar ya samu ya yaki zuciyar sa da take bugawa a dari da sittin yace reetaj ina zuwa zanyi magana dake in anjima yanzu bana cikin yanayi, Cikin mamakin abunda bata taba gani daka yayan nata ba tace yaya toh wai hakan me yake nufi baka da lafiya ne? Kai kawai ya iya girgiza mata. tace ohh na gane ranka ne yabaci ko?? Marairaicewa tayi tace hakuri mana yaya nifa ban zata ranka ze baci haka ba ai ba sai ka damu har haka ba yaya kawai ma ta wuce ni banida wata damuwa, ya gyada mata kai yace idan nasha ruwan sanyi zanji dadi ina zuwa, Yaya to ka tsaya in karbo maka a wajen umma , Rufamin asiri kar kije dan allah, Da mamaki tace meyesa dafe goshi yayi a kagauce yace kin fara damuna reetaj idan kikaje suka ce miki bacin ran me nake kice musu me?? Lakwas tayi kafin ta kara wani kokari ya fice a dakin da daddafe bango ya samu ya sirare ya kwarare ya zirare ya fece daka cikin gidan dan gudun kar wani yaga halinda yake ciki, Da fari reetaj tayi mamaki kuma tayi jimami gami da tunani kala kala amma washegari da tagan shi tangaras ta tabbatar wa kanta kalau yake kawai dai bacin ran ne , Kamar dai yadda reetaj ta fada ba abunda ya canja saima kara cigaba yake, Yau sati daya kenan bataga kiran muhsin a wayar ta ba hakan yasa ta sauke duk wani jin kanta ta dauki waya ta kirashi dan ba karamar damuwa ta shigaba da rashin jinsa duk cewar suna magana ta whatsapp shima din daga gaisuwa shikenan, har ta yanke be dauka ba sai a na biyun ne bayan ta kusa katsewa ya dauka , Sallama ta fara yimasa budar bakin sa sai cewa yayi ya akai, Jikinta yayi sanyi lokaci daya duk wani kwarin guiwar ta ya gushe da kyar tace babu komai kawai na kirane mu gaisa naga kwana biyu baka kirani ba kuma naga bakazo gidan mu ba kamar yadda ka saba lafiya dai ko, Eh lafiya inada uzurin gaba na ne banida wani lokacin batawa, Kamar ya kenan ban gane ba, dama ba lallai ba ai yasu umma da ammah suna lafiya ina awaaz take? Kamar ta kwala ihu tace duk suna lafiya, Ok dan katse kiranki masoyiya ta tana kira na, Ido ta zaro tana maimaita kalmar masoyiya, Bata zata ma yajita ba sai taji yace eh masoyiya mana, Hankali tashe tace muhsin masoyiya fah ka manta saura sati daya da kwana uku auren mu??? Wai wasa kake mun amma, Katse kiran taji yayi kittt jabar tayi a bakin gadon su kirjinta na bugawa me muhsin yake nufi dani haka wai?? Ko dai baya sona ne ko dama yaudara ta yazoyi a,a to ni kuwa wane kuskure nai masa haka!??? Bata da me amsar tambayoyin ta dan haka kawai ta fashe da kuka. Bayan wani lokaci awaaz ta shigo tana cewa su umma da ammah suna can suna cewa mun fiye zaman daki musamman da aka kusa bikin ki, Ganin reetaj tana kuka yasa ta matsa kusada ita tace yaya lafiya me yafaru?? Ina wata lafiya muhsin din nan makaryaci ne ba ni ze aura ba yanada wata masoyiya ma kawai yaudara ta yakeyi, Meyesa ze min haka awazz me nayi masa yayi zafi haka ?? Sai da yabari na kamu da son shi ina son shi kamar raina amma zeyimin haka meyesa wai awaaz??? Awaaz da ta daskare a wajen ta sauke numfashi wai da gaske kike yaya?? Awaaz zan miki karya ne?? Lallai wannan ya debo ruwan dafa kansa tabbas bazan kyale ba yanada wata masoyiya lallai ya tabbata mahaukaciya, Reetaj tace mahaukaciya ko mahaukaci awaaz?? Ni raina ne ya baci ma shiyasa narasa ma yadda zan fada amma dai da mahaukacin da mahaukaciyar duk daya suke ai tinda duk basuda hankali lallai ma wannan yayar tawa ze ciwa mutunci haka mu ze tozarta?? Ni kuwa zanji da lamarinsa dashi da masoyiyar bana kasa da iskanci da kwartanci yaya ki dena kuka kina asarar hawayen ki a banza nan gaba zasuyi miki amfani akanme zaki karar da hawayen ki akan wata balama kawai mara basira lallai zata dandana kunci da dacin da ake fuskanta idan masoyin ka ya juya maka baya zanyi maganin ta bazan kyale su ba yaya, Reetaj tace a"a awaaz ni https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *13~14* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Zaman gidan duk ya isheta duk da cewar tafiya tayi nisa su yaya ahmad sun fara sauka yanzu idan ta gaishe su sukan amsa ciki ciki bayan haka kuma babu wani abun da ze had'a ta dasu, Shawar wari da tunane tunane sunyi mata katutu tunanin neman aikin yi take sai dai batasan ta ina zata fara ba hakan yasa ta fad'awa su huzaifa wanda a yanzu sune take d'auka a matsayin dangin ta kuma yan uwan ta qannen ta musamman huzaifa tasu tafi zuwa d'aya indai akan magana ce ta hankali dan shine babban su duk cikin yaran kuma yaro ne me hankali da nutsuwa ga kamala shiyasa suke shiri da reetaj sosai ko wani abun akai mata shi take fara gayawa kafin kowa yasani , Koda ta fad'a musu zancen tanaso ta samu aiki duk sukai shiru suna nazari abdallah ne farkon yin magana cike da shakiyyanci da zolaya irin nashi yace yaya ai abune me sauqi hakan akwai wata dillaliya da take daukar y'an aiki zanyi mata magana ta samar miki gidan wanke wanke da shara... Kafin ya rufe baki walid ya talle masa qeya yana dariya yace kaifa baka da kirki huzaifa yace barni da d'an air, Sukayi dariya itama reetaj dariya tayi dan tasan halin abdallah sarai da shegiyar tsokana amma a irin wannan yanayin da take ciki ko abunda yafi wanke wanke da shara qasqanci ne zata iyayi ko ta huta da gore goren da ake mata kullum, Kallon huzaifa tayi tace ai ni kam idan da da gaske abdallah yake zanyi godiya da samun hakan , Huzaifa da ya zuba mata ido tinda ta fara magana bayan ta gama kawai kauda kai yayi ya kece da dariya nan kuwa duka suka dauka , Kamar wata sokuwa haka ta saki baki ido da hanci tana kallon su.. Sai da sukai me isar su sannan huzaifa yace yaya da irin wannan aikin gwara kiyi tallan fiyawata a jakshin, Wata dariyar suka qara sawa reetaj dai ta lura da wasa suka d'auki lamarin ta shiyasa suke tsokanar ta haka ji tayi zuciyar ta ta karaya take idanun ta suka ciko da kwallah juyawa tayi tace ni na tafi gida idan kun gama dariyar gobe mun had'u , Huzaifa ne ya dakatar da ita da cewa yaya kiyi haquri ba tsokanar ki muke ba amma ko kin rasa yadda zakiyi ne yaya da in juri ganin kina wannan aikin wallahi gwara inyi duk yadda zanyi in nemo in kawo miki ki tsaya kiji dan Allah karki tafi, Tsayawa tayi cike da kosawa da abunda ze fad'a dan tasan ba lallai wata maganar arziki bace tin taga kamar duk basu goyi bayan ta akan aikin ba, Yaya akwai wani dattijo ana kiransa kowa ma yake ?? Yafad'a yana kallon su walid , Walid yace ana kiran sa baba dattijo , Huzaifa yace yauwa baba dattijo shid'in yana aiki a karkashin wani company shi irin d'an amanar company d'in nan ne ya dad'e yana aiki dasu har ya zamana yana da y'ancin shiga ko ina a ma.aikatar saboda gaskiyar sa da riqon amana shiyasa yasamu wannan matsayin toh ina ganin yaya kawai zamuje neman alfarma wajen sa , Idan Allah ya temaka sai yayi miki hanyar shiga companyn sai ki fara aiki Amma sai kinyi addu'ar Allah ya sa ya yarda dan wallahi tsohon nan rigimamme ne first class,, Walid yace insha Allah duk rigimar sa ma ze yarda kuma da izinin Allah idan muka samu shiga a wajen sa komai ze tafi yadda akeso dan yanada tasiri a company sosai, Reetaj ta cika da murna da kuma fargaba amma dai murnar tafi yawa cikin fara"a tace Allah yasa dai ya yarda gaskiya nagode da wannan shawarar taku Allah ya bar zumunci , amin suka amsa , abdallah yace yaya kuma kina ganin ba matsala idan kika fad'a a gida zaki fara aiki bazasu hanaki ba'''' shiru tayi kafin tace , Toh ai babu wanda yake cemin yi babu wanda yake cemin bari duk abunda zanyi ko daidai ko ba daidai ba babu ruwansu ta fad'a kamar zatayi kuka, Walid yace yaya kije gida Zamu samu muje wajen baba dattijon kawai kije ki rungumi carbi Allah yasa mu samu kanshi cikin sauki , Amin ta amsa tana kakalo murmushi, Komawar tayi ta zauna bakin gado ta zuba tagumi tana tunane tunane ga fargaba fargaba ta farko kuwa itace rashin amincewar baba dattijo ta biyu kuwa itace idan ya amince wane irin mutane zata tarar nan gaba a yayin da tafara aiki zata kira hakan da *sauyin rayuwa* Ta had'u da mutane iri da kala amma bata fatan Allah ya sake ya had'a ta da fuskar muhsin a rayuwar ta ta gaba bama shi ba duk wani me irin halin sa ko makamantan sa kar Allah ya had'a ta dasu , Kirjinta ne yabada rasssss yayin da ta tuna cewa ashe fah muhsin yace yana aiki ne a wani babban company wanda daka baya ma yace kamfanin yazama mallakin sa tsoro ne ya qara darsuwa a cikin ranta zuciya da bata da qashi ta fara raya mata idan fa ya kasance wannan kamfanin shine na muhsin ? Lallai kuwa tasan muhsin sai ya gasa mata aya a hannu dan yariga ya fad'a mata duk wani sauran farin cikin da yarage mata a rayuwa shine zeyi silar rushewar sa yayi wannan alqawarin dafe kirji tayi tana furta *انا لله وانا اليه راجعون* Kuka ne ya kufce mata ta fara yin sa baji ba gani zuciyar ta tashiga rud'ani ji take kamar tace musu kar suje ta fasa amma wata zuciyar tana danne ta , Da daddare su huzaifa suka ziyar ci baba tsoho cikin girmamawa suka gaishe shi ya amsa tareda tambayar su daga ina?? Huzaifa yace eh muna a cikin wannan unguwar ne a can layin dan allah baba dattijo idan babu damuwa neman alfarma mukazo wajen ka, Shiru yayi yana tunani kafin yace toh inajin ka d'annan , Huzaifa yace wato baba akwai wata yayar mu ne da take neman aiki shine muka ce bari muzo neman alfarma wajen ka ko akwai gurbi a kamfanin ku ayi mana hanya idan allah yasa an dace , Tsaki baba dattijo yayi yace kai buhun ubanku kunji ni ni sa'an kakan ku ne ? Iyeh? Da zaku zo min da maganar banza maganar wofi kuna qananun yara daku banda fitsara kune zaku nemawa yayar ku aiki ?? Zolaya ta kuka zo yi koh? Marasa mutunci? Abdallah zeyi magana Huzaifa ya dakatar dashi ya rausayar da kai yace baba dattijo nasan zakai mamakin hakan to amma dan allah karka d'auka da wasa magana ce ta hankali da nutsuwa muke maka ita yayar mun ta kasance bata da wanda zeyi mata sai mu mune dolen mune zamuyi duk wani shige da fice akan ta , Mun yarda cewa kana da alfarma kanayiwa mutane da dama alfarma haka mutane suke cewa har suna cewa babu yadda za ai mutum ya nema a wajen ka ya rasa mun tawo nan cike da qwarin guiwa akan zamu samar wa yayar mu aiki a bisa temakon ka munzo da farin ciki zamu koma da bakin ciki , Shikenan mun gode hakan ma sai dai kasani baba dattijo bayan kai babu wanda zamuje gurin sa neman aikin nan hakan ma arziki ne azo neman alfarma a wajen ka ku idan bakai mana ba babu wanda ze mana kai walid kuzo mu tafi, Ya juya ya fara tafiya suka rufa masa baya tunani baba dattijo yayi kafin yace kai yaran nan kuzo nan, Babu musu suka juyo suka zo , Yace yaya sunan yayar taku ? Fad'a masa yayi , Baba dattijo yace to shikenan amma bazan yi muku alkawari ba dan nima bawa ne a kamfanin kuma masu kamfanin dai mutane ne wanda basa son wasa basa son raini ba sa son duk me irin wannan halayen ko d'abi"un idan yayar ku ta kasan ce ne gaskiya da amana har zata iya riqon amana to zanyi magana da ogana akan ta to shima dai bashine da alhakin abun ba manyan mu ne toh sai dai idan sun amince kuma sun yarda a dauki sabon ma'aikaci kuma sun yarda da ita a matsayin ma'aikaciyar su toh zata iya samun aiki bayan haka kuma banida ikon wani abun, Kun tabbatar yayar ku bata da matsalar komai,, Huzaifa yace insha allah zaka samu yayar mu da gaskiya da riqon amana da jajircewa da rashin wasa muna da tabbacin hakan dan mun san bazata aikata wani abunda ba daidai ba dan allah ka temake mu baba dattijo, Jinjina kai yayi yace to shikenan zanyi tunani a kanta idan na yanke shawara nagani sunan ta ze iya shiga kamfanin ko baze iya ba idan na shawarta naga ze iya shiga to zanyiwa ogana magana shima sai yayi wa manyan magana amma ku kara jaddada mata cewa basa son wasa , Godiya sosai sukai masa sannan suka kamo hanyar zuwa gida, Washe gari koda suka fad'a mata ba wani farin ciki tayi ba sai ma tace musu ta fasa aikin sai da suka shawo kanta da kyar , Ranan ma saida suka koma gidan baba dattijo akace baya nan haka washe gari sai da suka jera kwana uku suna zuwa baya nan sai a na hud'un akai sa'ai yana nan, Gaishe shi sukai , Ya amsa yace nayi tunani akan yayar ku to na shigarda sunan ta a wajen ogan nawa yanzu haka yace ranan monday taje domin gwaji da kuma d'an abunda ba'a rasa ba to a hakan ma dai kasada ya d'auka dan kuwa ba muda gurbin da za a saka wani sabon ma'aikaci komai yana kan tsari ne to dai na had'a shi da allah sosai nayi kokarin naga ya yarda to nayi nasara dai tinda yace taje allah yasa a samu dace a wajen manyan dan ba mutunci ne dasu ba masu kud'in nan , Yau ma godiya sukai masa sannan suka koma wannan karon dai reetaj tayi farin ciki sosai har ta qagu litinin tayi, to da yake dai abun ba wuya da yardar allah sai gashi litinin tazo ta shirya tsaf , Tareda baba dattijo suka tafi koda sukaje wajen ogan nasa tashi yayi ya rakata wani office din anan ma sai da kyar ta samu aka bata wani file wanda akace taje ta nemo sa hannun manyan mutane uku na cikin kamfanin, Baba dattijo yayi qoqari sosai dan ganin ya samar mata da sa hannun , Reetaj mutum ce me farin jini shiyasa basu sha muguwar wahala ba da iya murmushin ta kawai ya isa jan hankalin namiji, Sun sami sa hannun mutum biyu yayinda na ukun baba dattijo yace abun yayi masa tsauri da yawa baze iya zuwa ba haka suka koma wajen wanda ya bata file d'in suka mayar masa kar'ba yayi ya duba, ya kalle ta yana murmushi yace kinyi qoqari sosai ke ba qaramar me sa"a bace amma dan allah da wace addu"a kika shigo kamfanin nan kodai kina da wani la"qani ne? Ta lura tsokanar ta yake dan haka tayi murmushi ba tareda tayi magana ba , Yaci gaba da cewa kin tsallake matakai biyu koma uku masu matukar wahala sai dai baki kashe boss d'in ba matakin gaba yafi ko wanne tsauri , Cike da karaya reetaj tace yanzu dan allah bazaka iya bani aikin ba sai na samo wannan sa hannun? Waro ido yayi yace kinaso in rasa aiki na ne?? Yin hakan tamkar karya dokar dokar wannan ma'aikata ne kuma kuma daga ni har ke abun baze mana dad'i ba , Samun sa hannun nan shine samun aikin ki idan be sa hannu ba babu ke babu aiki, Fatan nasara, ya miqo mata file d'in , Ta kar'ba tace nagode waye ze rakani zanje zan gwada koma waye ina fatan samun nasara a kansa , Yayi murmushi kafin yace dattijo yasan wajen tinda yanajin tsoro ya raka ki sai yayi tafiyar sa sai ki fafata ke kad'ai allah yasa a dace naga ke jaruma ce sosai ba kyatsoro ko shakka hakan yayi, Murmushi kawai reetaj tayi dattijo yayi gaba tana binsa a baya,. Inda sukaje daka gani kasan wajene na musamman a kamfanin ya qayatu ya tsaftatu ko ina fes gashi akwai yalwar sanyi a wajen da shuke shuke fulawoyi kala kala harda wanda bata taba gani ba kalle kalle take sosai kamar wadda ta fito daga qauye irin wanda sai an bankad'a sabara ake ganin rana sai an hau marke ake samun network....( ni kuwa nace babu a house gidan miji ba tabbas......lol.......🤪) Daga nesa dattijo yayi mata nuni da wajen kai tsaye ta dosa tana tafiya har taje zata shiga wani ya tare ta , Daka gan sa zaka gane bama d'an kasar nan bane ba bakar fata bane binsa da ido kawai tayi dan batasan yaren sa bare tayi masa ita dai a iya sanin ta da turawa ba haka suke ba , Ji tayi yana magana da turanci yana tambayar ta wacece ita wa take nema tace masa ogansa sannan tace masa tazo neman aiki ne tana buqatar ganin ogansa babu musu ya shiga ciki danshi d'an isar da saqo ne , Be jima ba ya fito yace ta shiga a hankali ta tura kai ciki kirjin ta na kara gudu zuciyar ta tana tsalle , Qamewa tayi a wajen ta zaro masa ido a matukar tsorace tayi baya amma cikin rashin sa'a qofa ta koma ta kulle jikin ta ya hau tsuma dandanan zuffa ta fara keto mata duk da ac da yake aiki har yanzu kallon sa take ido warwaje tanayin baya........ Wayyoh me yake shirin faruwa ne ??? ina ne reetaj ta kawo kanta?? Waye wannan kuwa wanda reetaj ta gani hankalin ta yabar jikin ta haka???? Mu had'e mu kwal'be a next page insha allah🥰🥰🥰 Comment and share dan allah 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *15~16* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Wayyo na shiga uku na shikenan yau tsinuwar abban mu ta tabbata a kaina, Zuba mata ido yayi cike da mamakin abunda tagani ya firgitata da gaske kuma tsoron takeji toh kodai shine yazama wani abun tsoro ?? ko dan irin haka ba baqon abu bane a wajen, 'Dora hannu tayi a kanta tana cewa wannan sune irin mutanen da awaaz take kalla a film suyi ta kashe mutane tana bani labarin su wayyo shikenan yau tawa ta qare, Shi dai har zuwa lokacin kallon ta yake cikin mamaki, Reetaj kuwa idon ta a rufe suke garam dan bataso tayi tozali da idanun sa wanda suka matukar tsoratar da ita jin babu abunda ya sameta ne yasa ta bud'e ido a hankali, Lura da hakan da yayi ne yasa ya sauke idon sa kan laptop din gaban sa ganin ba ita yake kallo ba yasa ta d'anji sanyi , sun d'ebi lokaci babu wanda ya kula kowa har reetaj ta d'an fara sakewa da taga ko kallo bata ishe shi ba, Tana so tayi masa magana amma ta kasa da ta bud'e baki sai tayi shiru sai da ta aro jarumta da kyar zatayi magana daidai lokacin ya duba agogon dake d'aure a hannun sa na hagu kawai sai taga ya tashi gani tai yana yo inda take hakan yasa ta sake baki tana kallon sa cikin firgici da tunanin me zeyi mata?? Abun da ya bata mamaki ganin yayi waje ba tareda ya sake kallon ta ba, Sai a lokacin ta tuna ashe fah a bakin kofa take ba gurinta ya tawo ba fita zeyi , Meyesa ma ta tsora ta ?? Koma ya akai take tsoron sa oho !!! Ta'be baki tayi tace ai kuwa na dena tsoron ma jaruma zan zama " Toh amma kuma wanne irin wulaqanci ne tazo wajen sa ze fita ya barta?? Lallai akwai kitimurmura a cikin lamarin gayen nan zanji da lamarin sa aikuwa binsa zanyi ta fad'a tareda mara masa baya koda ta fito ko kyallin sa babu sai dai wannan na d'azun , tambyar sa tayi ina yake kuma nazo ganin sa se yafita ya barni?. Cikin harshen turanci tayi masa magana , Shima ya mayar mata da cewa kiyi haquri lokacin ki ya fita yanzu lokacin yalla'bai ne ya shiga,,, Cikin mamaki tace to yanzu jiransa zanyi?? Yace a"a sai dai zuwa gobe ki dawo ko zaki samu lokacin ki , Tsaki reetaj tayi da hausa tace wannan d'an guntun mutumi da ban haushi yake ya quqe sai wani lokaci lokaci yake fad'a min lokaci na ya wuce lokacin yalla'bai ya shiga wannan wane irin qabilanci ne?? In dawo gobe ko zan samu lokacina da nace da lokacin wani nake amfani ? Ko kuwa ajiyar lokacin nawa na bashi ?? 'Dan rainin wayo, Ita kad'ai take surutu tana tafiya ko takan wanda ya bata file d'in bata bi ba , Baba dattijo kawai tayiwa sallama ta wuce koda ta dawo kai tsaye wajen ajje mukullan mota ta nufa ta ajiye sannan ta fito ta koma d'akin su ,. Tunanin ta yarda zata sanarwa ammah tana neman aiki tafara yi dan kuwa akwai buqatar hakan koda amma baza tace komai akai ba ya kamata ta sani ,, Takarda ta samu tayi rubutu . yusuf ta bawa yakai d'akin amma cikin kayan ta , Yadda da tazo zata gani , yusuf kuwa da yake ba fitsararre bane irin su fatima kuma dama shi yafi shiri da reetaj akan awaaz dan ita ta cika hantara da nuna fifiko, Kamar yadda reetaj tace haka yaje ya gabatar , Washe gari kuwa batayi latti ba ta shirya tsaf ta d'auki mukullin mota ta fice , Da sallama ta shiga office d'in sai dai ba a amsa ba , Kutsa kai tayi tana cewa dama mutanen da ba musulmi ba taya ma nake sa ran zasu wani amshi sallama ta? Y'ay'an masu kai duk kunnuwa, Yauma dai yadda ta fito haka ta koma babu sa"a baqin ciki kamar ya kashe ta, Ta kasa banbance cikin su waye da laifi sun kwashi lokaci fiye da minti talatin suna zaune amma babu wanda yayi magana haka yau ma tanaji tana gani ya tashi ya bawa rigar sa iska, Ta kasa zaune ta kasa tsaye sai tsaki take zabgawa ,.. Sai da suka jera kwana uku suna wasan 'buya idan taje sai ya tashi ya tafi, Yaune ranan na hud'un tana zaune a kan wata qawatacciyar kujera a office d'in kanta a qasa tana wasa da yatsun hannun ta, Wayar sa ce ta fara sauti me sanyi da dad'in saurara waqa ce amma ba ta hausa ba , Janyo wayar yayi ya sa handsfree ya d'ora ta kan mez d'in dake gaban sa ya zuba mata ido, Reetaj kuwa shi take kallo tana kallon wayar ji tayi wata sassanyar murya ta daki dodon kunnen ta muryar mace ce wadda da kaji kasan yarinya ce me ji da kanta , Takaici ya cika reetaj taso ace hausa yarinyar takeyi , haka kawai taji tanason taji me zatace masa iya abunda zata iya cewa ga abunda tace kawai taji ance *bhaiya??* cikin sigar tambaya yarinyar tayi magana sannan ta cigaba , iya abunda reetaj ta fahimta kenan duk da ba wata magana me tsawo akai ba, gani tayi ya katse kiran ya dubi agogon sa ya tashi ya nufi hanyar fita,,,,,,, Zuwa yanzu ran reetaj ya fara b'aci da irin wulaqancin wannan mutumi , Cikin daga murya tace yalla'bai meyesa wai bazaka saurare ni ba? kullum sai ka ganni kake tsirar tashi ka tafi?? aiki fah nazo nema a wajen ka ba wulaqanci ba, Ko tsayawa beyi ba bare tasa ran ze kulata bin bayan sa tayi tana cewa wannan yalla'bai d'in anyi mara mutunci yau kuwa zan nuna maka nawa d'anyen kan wallahi duk inda kake zuwa ma yau sai na bika in yaso ka kasheni ka huta da ganina kuma in baka samin hannun ba bazan dena zuwa d'in ba sai dai ka mutu dan baqin ciki kawai ka samin hannu shikenan fah ka dena gani na """ Amma sai ai ta magana yayi banza da mutum waishi hamago, Duk surutan nan da take tana biye dashi kuma a zahiri take ba a zuci ba...... Tana ganin ya shiga mota tayi saurin zuwa ga ta ta bayan sa tabi duk da sauri yake itama saurin take dan kar ya 'bace mata, duk inda yayi take binsa har sukayi tafiya ta d'an wani lokaci, Unguwa ce wadda daka gani kasan sai wanda yaci yayi pillow ne ze kasa ce a cikin ta manya manyan gidaje kawai kake gani ta ko ina ta fannin tsaruwa da kyau kuwa ko wanne cewa d'an uwan sa yake ban guri gaban wani gida wanda tinda ta shigo unguwar bata ga me girman sa ba taga ya nufa, Hon yayi lokaci guda qaton gate d'in gidan ya bud'e masu gadi ta gani harda masu bindiga cire duk wani tsoro tayi ta kutsa kai kamar yadda taga ya shiga hankali kwance har masu gadin suna miqa masa gaisuwa , Be tsaya kai motar wajen ajiye motoci ba ya ajiye ta a dai dai wata babbar kofa ta glass , Fitowa yayi cikin kasaitaccen takunsa ya nufi kofar a hankali cike da nutsuwa, Reetaj kuwa ta manta a duniyar da take fitowa tayi daga motar tana karewa harabar wajen kallo guri ne wanda yake d'auke abubuwa da dama ko a iya nan akace mutum ya rayu yasan ya rayu cikin guri irin na masu kud'i baza tace ba abunda babu a wajen ba iya qayatuwa dai ya qayatu tsuntsaye kala kala sai shawagi suke suna y'an koke koken su ga furanni da fulawoyi daban daban bishiyu kala kala ,, Ina ga wannan shine irin gidan da awaaz takeson zama...... Tunanin awaz da son duniya da qyale qyalen cikin ta ya tsonewa ido ta keyi Wani sauti ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta lula, Baza kunne tayi tana saurara wani irin kacarrr!!! Caarrrrr carrrrr kacarrr , Sai a lokacin reetaj ta tuna ashe fah tana inda batasan mutane ne suke rayuwa a wajen ko aljanu ko wata halittar ba , Cikin nutsuwa ta juyo da kallon ta sai tin inda takejin qarar abun,, Wata farar qafa ta fara tozali da ita wadda me ita yake d'aga ta cikin izza da zarrah a hankali ake sauke ta yayin da ta bar qasa sai wannan sautin ya fita haka idan ta kuma dawowa ta ta'ba qasa sai sautin ya fita qafar tasha jan kunshi tayi d'od'ar ba wani me ado bane irin wanda ake shafe qafar duka ne ta cika da kayan ado cunkusss irin su gwal da azurfa sai kuma sarqoqi na dutse itama ba d'aya ba walqiya kawai kayan adon suke haskawa daka gani kasan an zuba kadara a wajen, Sama reetaj ta karayi da idonta yayin da take ta ganin fatar mutum babu alamun akwai sitira a jikin ta gashi da alama mace ce , Ware idon ta tayi fess a kan matar babbar mace ce ba yarinya ba kyakkyawa ce ta azo a gani kallo d'aya ya isa ka gane itama dai irin mutanen da awaaz bataso ce itama ba baqar fata bace har tafi yalla'bai d'in nuna alamar hakan, Sanye take da kayan ball JC riga da d'an qaramin wando iya karsa cinya be qarasa kan guiwar ta ba ma babu kwalliya a fuskar ta sai dai idon ta yaji kwalli rad'au yanda kasan da ta'barya ta saka , Kanta ko d'an kwali babu ta sa ribas d'an qarami ta daure gashin ta yayi baya yayin da har ya wuce tsakiyar bayan ta , Fuskar ta a d'aure tsam babu alamar wasa idanun ta manya ne tarrrrrr suke fari tassss kwayar idon ta bazaka sheda asalin kalar su ba idan ka cika kallon su ma gani zakai suna rikid'a amma sunfi rinjaye da kalar baqi da brown da kuma kalar coffee sai zaiba zaiba kamar da hawaye a cikin su amma hakan lafiya kalau suke ,,,,,, Duka ta bud'e su bajau akan yalla'bai tana masa wani kallo wanda ba shi da takewa ba reetaj ma kanta sai da ta firgita da sauri ta qara la'bewa a bayan mota tana leqowa kamar dole.... Cakkk ta tsaya ta dena tafiya sai dai wannan kallon da takewa yalla'bai shima kallon ta yake yayin da alamar razani da tsoro suka bayyana qarara akan fuskar sa ,,,,, Sun d'auki lokaci suna wannan kallon kallo yayinda yake qoqarin karanto wani abu daga cikin idanun ta ita ma kuma qoqarin hakan take bata bashi damar gane komai ba , Sai ma ta fara takawa a hankali tana yi kansa. ,,, Baya ya farayi idan tai taku d'aya shima sai yayi d'aya zuwa baya idan ta qara shima sai ya qara matsawa a matukar razane , Haka sukai ta yi yana matsawa tana binsa har ta qure masa nisa dole ya tsaya gaff dashi ta tsaya tana kara ware ido a kansa yayin da shima ya zazzaro nasa idanun masu matuqar kama da na................ Comment and sharhi dan allah🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *17~18* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Yayin da shima ya zazzaro nasa idanun masu matuqar kama da nata, Da alama dai irin wannan matar awaaz take so ta zama, Reetaj ta fad'a tana ta'be baki , qara bud'e ido take tana kallon ikon Allah tareda tunanin yau kuma ina na kawo kaina ni y'ar nan, Ahankali wani yalwataccen murmushi ya bayyana akan fuskar matar lokaci guda kuma ta kece da dariya sai a lokacin yalla'bai ya samu damar qifta idon sa yayin shima murmushi ya sukwano kan fuskar sa ita kuwa dariya take har sai da fararen hakoran ta suka bayyana , Qara matsawa tayi kusa dashi ta rungume shi iya qarfin shima ya rungume ta cikin fara"a har wani shauki ne yake d'abar su shafar kansa take tana bubbugar bayan sa. bakin ta kawai reetaj take ganin yana motsawa da alama magana take masa amma shikuwa har yanzu bakin nan nasa gigim. Har saida ta gama surutun sannan ta sumbace shi a goshi, Zaro ido reetaj tayi tare da toshe bakin ta da hannu tana cewa na shiga uku wannan qaton ake wani rungumewa har anayi masa sumba ?? Wai wannan mutum ne ma kuwa?? Wayyo Allah reetaj yau kinzo inda za"a kashe ki... Wallahi ni gaba d'aya tsoron matar nan nake ma ina zan samu in la'be karta gano ni? Juyawa tayi tana kalle kalle a wajen , Ihun da taji ya dawo da ita daga kalle kallen wasu y'an mata ne guda biyu sai wasu wanda basu kaisu girma ba su kuma su uku da mata da maza.. Suka fito suna tsalle tareda ihu suna dariya da alama duniya ce tagama kai musu tsolo... Kai tsaye wajen yalla'bai reetaj taga sun nufa nan fa d'ayar tayi tsalle ta fad'a kirjin sa yawan fara"ar sa ne ya qaru daga ganin su d'aya bayan d'aya sai da suka rungume shi har qananun yaran, Dafe goshi reetaj tayi tace innalillahi yanzu ashe wannan yalla'bai d'in mutumin banza ne ashe ma d'an iska ne????? , Haka yake rungumar mata dan iskanci ?? Tana tsaye ta qara ganin wasu y'an samari su uku sun fito sai d'aya a bayan su abun da ya bata mamaki ganin su ma duk sai da suka rungume shi,,, Zuwa yanzu reetaj ta fidda rai da komawa gida a cewar ta ta shigo inda ba'a fita, Haka sukai ta fitowa kowa sai ya ringumi yalla'bai tin tana iya fassara abun har ta kasa fassara shi a matsayin komai sai ikon Allah,, wani me kama da yalla'bai ne ya fito yana takawa cikin kasaita wadda da alama abun a jinin su yake, Shima murmushi ne a kan fuskar sa ya rungume d'an uwan sa, Runguma ta haqiqa me cike da so da qauna da kulawa da alama suna matuqar qaunar junan su , Sai a lokacin taga haqoran yalla'bai dariya yake sosai yayin da me kama dashi d'in yake magana kuma har lokacin suna rungume da juna har na wani lokaci kafin su rabe sannan me kama dashi d'in yaci gaba da magana yana dariya shi ma yalla'bai ya zuba masa na mujiya bayan ya gama ya d'an doki kafad'ar sa suka qara kwashewa da dariya suka qara rungume juna,,,,,, Abun mamaki wata matar ce again ta 'bullo ta bayan sa itama babbar mace ce .. Wayyoh Allah na yau naga ta kaina abun mamaki kuma duk shigar su ta kayan ball ce kuma dukan su inda matar nan ta farko tayi suma nan sukeyi ko me zasuyi oho,,,, kuma shigar su duk iri d'aya sai dai banbancin kala .... Reetaj ce take surutun ta ita kad'ai, Matar kuwa dafa kafad'ar sa tayi Hanun nata kawai ya kalla ya gane ko wacece ya riqe hannun nata sannan ya juyo rungume ta yayi tana murmushi ta shafi kansa kalma d'aya kawai ta furta tayi gaba abun ta, Reetaj tace da alama wannan ce mahaifiyar sa dan naga ita kamar da alkunya a cikin lamarin ta amma ba irin ta farkon nan ba, Bayan ita ma sai ga wata itama babba ce amma ba kamar ta farkon da ta biyun ba, Itama rungume shi tayi tana dariya sannan ta sake shi tayi gaba, Me kama dashi d'in ma dafa kafad'ar sa yayi ya fad'a masa wani abun sannan ya wuce, Zazzafar ajiyar zuciya ya sauke. wadda sukayi ta a tareda reetaj , Dafe qirji tayi tana cewa allah ya rufamin asiri basu ganni ba da tuni kwana na ya qare, Shafar sumar kansa yayi ya furzar da huci ya taka da shirin shiga ciki wata budurwa ita kuma a lokacin ta sako kai, Jin irin qarar tarkacen jikin matar nan yasa reetaj ta dawo hayyacin ta da sauri tana cewa wayyo Allah kodai gurina ta dawo abun mamaki sai taga ba matar bace ashe wata budurwa ce ita da gudu gudu ma take tafiya, Abun da ya d'aurewa reetaj kai matuqar kama da matar yarinyar take gashi irin shigar su d'aya kafar da qunshi ga tarkacen kayan ado ta d'aure gashinta da qaramin ribas sai wata sarqa a wuyanta yanda kaga shigar waccan matar komai da komai ita ma haka take gashin ta wanda ya kusan kama qugunta sai tsalle yake a bayan ta, Reetaj tace inaga dai wannan itace y'ar wannan matar , A memakon rungumar sa da taga sunayi sai taga ta had'a iya qarfin ta ta bangaje shi har sai da yayi taga taga kamar ze fadi' sai ya tirje , Bata waigo taga halin da yake ciki ba tayi gaba abunta sannan ta d'ago masa hannu cike da alamar tsiwa tayi magana ba da hausa tayi ba shiyasa reetaj bata gane me take cewa ba... Shi kuwa rakata yayi da ido har ta 'bace sannan ya shiga ciki, Ajiyar zuciya reetaj ta sauke ta jingina da motar sa tace aikin banza.. Aikin banza.... Gaskiya nima cikakkiyar mahaukaciya ce gaskiya ya kamata naga likita banda tsabar shahara irin tawa mutumin da bayajin hausa nakewa hausa ba dole yaqi kulani ba ? Toh yace min me ma banda haukana kuma na manta da turanci ma sai nai ta masa hausa ashe fah bayaji aikin banza inaga da tini ya samin hannun ma na tsaya shirme, Dafe goshi tayi tareda cewa ohhhh na shigenge ai kuwa fah inaga yalla'bai d'in nan kurma ne baya magana.. naga dai shi da y'an uwan shi ma be bud'i baki yayi musu magana ba sai dai murmushi da dariya ai kuwa hakan ne ma.. ayyahh Allah sarki har yabani tausayi bawan Allah shiyasa sai ai ta magana yayi shiru Allah sarki gashi saurayi me tashe amma gashi kurma, Be wani b'ata lokaci da shiga cikin ba ya fito shima cikin irin nasu shirin ya nufi inda suka nufa , Reetaj bata damu da ganin me sukeyi ba dan haka tayi zamanta a wajen duk ta shagala sai kallon tsuntsaye take dan ita dai a rayuwa tana qaunar tsuntsu shiyasa taji zaman wajen yafi mata da'di , ta shiga shauki da farin ciki sosai wanda ta dad'e batayi kamar sa ba, Kwata kwata bata tunanin tafiya gida ta manta a inda take ma ta manta kuma lokaci tafiya yake bata ta 'bata lokaci me yawa a wajen ba, Bataji takun mutum ba tana cikin yin baya baya taji tayi karo da wani juyowa tayi a firgice taga yalla'bai ne jikin sharkaf da ruwa ya jike har d'iga yake , Baya tayi da sauri tana cewa yi hakuri yalla'bai,,,,,,, Bata ta'ba zaton zataga wani a kusa ba ashe tareda wannan matar yake , Tinda ta d'ora idon ta akan reetaj duk wani annuri na kan fuskar ta ya gushe musamman da taji tanayi masa magana ,, Idon nan nata ta tsura masa tanai masa kallon tuhuma, Sunkuyar da kai yayi kamar munafuki, Cikin yaren su take magana.. Koda reetaj bataji amma ta gane tambayar sa take wacece. dan haka tayi qarfin hali ta tuno da turancin nata da take mantawa dashi tace. Dama ina neman aiki ne a wajen yalla'bai shine ze sa min hannu kuma sai ya tashi tafiya ni kuma da yake inason sa hannun sosai shine na kasa haquri na biyoshi nan , Wani mugun kallo matar ta watsawa reetaj har saida akuyar cikin ta tace ummeeeeee!!!!! Shima wani kallo tayi masa ta wuce ta gefen sa sauran y'an uwan sa ma duk suka wuce suka barshi a wajen , Ta bud'e baki zatayi magana ya watsa mata idanun sa masu matuqar kaifi wanda suka fara rikid'a , Had'iye wani qullutu tayi muquuttt .. Tana zazzare ido, Kafin tayi aune taga masu kula da gidan sun zagaye ta kansu a sunkuye da alama umarnin sa kawai suke jira , Babban su ne ya d'ago ya kalle shi a yanayin fuskar sa ya gane me yake nufi dan haka yacewa reetaj maza kibar wajen nan umarni ne, Shi kuwa yalla'bai tafiyar sa yayi ya barta , Sanin ba hankali garesu ba ma'aikatan zasu iya cicci'bar ta yasa babu musu ta shige mota ta fice , Koda taje gida tunanin abunda ya faru take ta faman yi yau taga abun mamaki wanda a tsawon rayuwar ta bata ta'ba ganin haka ba ashe shi muhsin da yake ta cika bakin mahaifiyar sa tana son shi sosai a kwai wanda suka fita wai ma wannan abun so za"a kirashi ko hauka? Bata da me amsa mata tambayar dan haka tayi shiru... Tunanin abun ya hana ta sakat idan ta rufe ido fuskar yalla'bai kawai take gani musamman lokacin da yake dariya da kuma lokacin da tabari wannan matar ta ganta tabbas alamar bacin rai ya bayyana a kan fuskar sa sosai. Gaskiya ban kyauta masa ba karfa hakan ya zama rigima a cikin su. gashi allah sarki da alama me haquri ne. In ba dan haka ba ai wulaqancin yarinyar nan ma kawai ya ishe shi jaraba idan da ba me haqurin bane, Zaro ido tayi tace wai ni kuwa ze saka min hannun kuwa naga ya fusata sosai wallahi wayyo Allah na gaskiya ya kamata na bashi haquri ai kuwa gobe da wuri zan shirya inje karma lokacin tafiyar sa yayi, Kashhh ta fad'a lokacin da ta tuna gobe asabar ayyah shikenan na gama yawo ai kuwa ba lalle yasa min hannun nan ba ko dai haqura zanyi?? Girgiza kai tayi tace a"a be kamata na haqura cikin sauqi haka ba kamar ba nice reetaj d'in nan ba wadda ta fuskanci komar maza da yawa ? Gaskiya zanyi qoqari sosai ko zan iya bugawa dashi har na samu nasara.. Toh amma fa shi ba kamar kowa yake ba da alama. amma dai hakan zan jaraba insha Allah,,,, Haka tai ta tufka da warwara ita kad'ai, shigowar su fatima ne yasa ta daidai ta nutsuwar ta duk wata shiririta ta dena, Kamar yadda suka saba binta sukai da kallon banza da habaice habaice ita dai batece kuci kanku ba , Comment and sharhi dan Allah🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *21~22* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Katse wayar tayi ta rungume ta ta fashe da kuka, Su fatima sukai shewa salma tace wata gwauruwa dai idan tayi wasa hawayen ta zasu qare ta rasa na kukan munafurcin ranar da za a kaita gidan miji, Fatima tayi dariya tace lallai kuwa ashe zaki mutu indai kika zauna jiran ranar da za a kai wannan gidan miji ai gwauron gwauron ne in gaya miki .. Yanda ta fito haka zata koma tazo abanza ta koma wofi hahahaha, Suka sa dariya salma tace wallahi kuwa wai neman aiki ma take inda zaki san kawai ballagaza ce kin tsufa a gida kinyi kwantai kin rasa miji kin kasa auruwa amma a hakan ma aiki take nema hahahaha kina da aiki jaa, Haka sukai mata tatas sannan suka haye gado sukai bandam bandam , Bayan ta gama cin kukan ta Share hawayen tayi ta tashi tana neman wajen kwanciya sunyi baje baje a gadon bata da gurin da zata kwanta da taga guri taje zata hau sai su matso haka sukai ta yi batada halin magana tana fad'an d'aya zasu fad'a mata goma qarshe ma su had'a mata sharri a wajen abban su da y'an uwan ta su ci mata mutunci , Zanin ta ta d'akko ta shinfid'a a qasa tayi kwanciyar ta lokacin da take buqatar bacci ya d'auke ta sai yaqi zuwa sai faman tunane tunane take wani sabon shauqin son ta samu aiki ne yake qara tunzura ta har ta fara tunanin komawa bata samu bacci ba har sai da ta tabbatar wa kanta zata koma wajen neman aikin koda za a qara wulaqanta ta maganganun awaaz da su salma sune suke tunzura ta har ta yarda da komawar a cewar ta idan rabon ta ne zata samu,, Washe gari da shirin ta ta tashi tin wuri lokacin da ta isa kamfanin yalla'bai ko isowa beyi ba da alama d'an guntun mutumin nan yayi mamakin qara ganin ta har sai da ya qara tambayar ta wai kece again ? Tace masa eh, Yace ban ta'ba ganin wanda yayiwa yalla'bai haka ba , Hararar sa tayi tareda turo baki bata kulashi ba tana baya baya take cewa wannan d'an guntun mutumin ya cika masifa ko ina ruwan sa da be ta'ba ganin wanda yayiwa yalla'bai haka ba toh tinda haka ne tayuwu qaddarar mu tana sarqe da juna ne ko kuma taurarin mu abokan juna ne" karo tayi da mutum ta juyo a firgice ganin yalla'bai yasa tayi baya tana zaro ido ta qame guri d'aya tace ya haquri yalla'bai kuskure ne dan allah k.... Watso mata idanun sa da yayi ne yasa ta had'iye sauran maganar yasa kai ya wuce ciki, Gyatsine fuska tayi tace mutum sai miskilanci kawai, Bin bayan sa tayi tana cewa yalla'bai dan allah kayi haquri ka d'auke ni aikin nan zan iya mutuwa idan narasa aikin yalla'bai!!, Yalla'bai dai ko juyowa beyi ba, zuwa yanzu d'an guntun mutum dai ya saduda ya sallamawa reetaj dan haka be hana ta bin yalla'bai ba, Kujerar sa me kama da ta mulki ya ja ya zauna, a kansa ta tsaya tsegege tana cewa yalla'bai dan allah kayi haquri ka manta da komai bazan kuma kuskure ba ka fad'a min duk abinda baka so sai in dena, Wannan abun me kama da remote taga ya matsa dandanan d'an guntun mutumin ya shigo kansa a qasa ya tsaya cike da jiran umarni , Qurawa reetaj ido yayi sosai Sai a lokacin yalla'bai ya ta'ba qare mata kallo har haka a ganin ta, Bayan ya gama qare mata kallo ya janyo biro da takarda ya fara rubutu bayan ya gama ya miqawa d'an guntu, Reetaj taso ganin abunda ya rubuta sai dai ko (a) bata gane a ciki ba saboda da irin rubutun indian yayi,, 'Dan guntu kuwa fara karan ta takardar yayi sannan ya fassara mata da turanci... Madam abunda yalla'bai yace shine... Wannan abun da kike ba me dacewa bane kuma nagaya miki baki da gurbin aiki a wannan kamfani, A yanzu ma ba aikin kamfani ne ya dace dake ba kije kiyi aure ki zauna kiyi aikin gidan ki shine wanda yafi dacewa dake dan ke y'a mace ce , Madam wannan shine saqon isarwa na yalla'bai a gareki , Shiru reetaj tayi jikin ta yayi mugun sanyi wasu zafafan hawaye ne suka bayyano kan fuskar ta bata san lokacin da surutai suka fara fitowa daga bakin ta ba.. Baka sani ba baka sani ba baka sani ba yalla'bai baka san abunda ya faru dani ba da bazakai min zancen aure ba kowa burin sa nayi aure bakuyi la"akari da abunda ya faru dani ba kawai shekaru na kuke gani kawai kowa ya d'ebo sharar sa sai ya juye a kaina ni kuwa meysa tawa qaddarar tazo a haka meyesa kowa yake qyamata meyesa kowa ya tsaneni ashe haka rashin aure yake??? Kuka ne ya kufce mata ta durqushe a wajen taci gaba da cewa nima zanyi auren idan lokaci yayi zanyi aure allah yabani miji nagari wanda yake sona da gaskiya badan wani abu ba nima inyi aure ko zan zama mutum ko da za a dena gudu na ,, Yalla'bai a da ina tunanin kamar rashin gurbi ne yasa kaqi d'auka ta ko kuma laifin da nayi na zuwa gidan ku amma yanzu na gane ba haka bane kaima ka tsane ni ne, meyesa kowa baya fahimta ta meyesa babu wanda ze iya saurara ta meyesa qaddara ta rabani da komai nawa damuwa ta qulla abota dani yanzu a haka kenan zan kasan ce ?? Badan komai nazo nan neman aiki ba badan son wani abun duniya ba kawai ina neman aiki ne domin rage damuwa naso in shiga cikin mutane koda zan samu salama amma hakan ya gagara babu komai na yarda da Allah na yarda da qaddara ta a haka rayuwa ta zata qare kamar yadda suke cewa haka ne na gazgata maganar ki awaaz'""" Insha Allah babu ni babu qara zuwa wannan kamfani na haqura zan nesanta da kamfanin ka yalla'bai zan koma in cigaba da rayuwa ta ta daaa tinda bakason gani na zan 'bacewa ganin ka yalla'bai bazan kuma zuwa ba na haqura da wani aiki ko nameye zanje in jira mijin da ze aure ni ya riqeni amana sai in aureshi inyi aikin gidan , Tashi tayi tana kuka tayi hanyar fita har taje qofa wata daddad'ar murya ta dakatar da ita.. Ina son jin labarin ki!!!!!! A firgice ta juyo ta kalli yalla'bai tana cewa dama ka iya magana ??? Ganin ba ita yake kallo ba da alama ma ba shine yayi magana ba yasa ta juya tana share qwallah tace haukan nawa har yayi tsanani haka? Har ya kai in dinga jin magana ni kad'ai ba kowa ?? Har zata fita ta qaraji ance.. kiyi abunda nace in ze yuwu, Dafe kai tayi tana cewa wayyo Allah na ashe da gaske na haukace??? Dawowa tayi tace yalla'bai dan Allah da gaske ba kaine kayi magana ba ? Kenan da gaske ni mahaukaciya ce ?, Biro ya miqo mata yace ... Ki rubuta, Cikin tsananin mamaki tace yalla'bai dama ka iya magana? Tambayar tata sai da taso bashi dariya ya d'an kauda kai miskilin murmushin sa na gefen baki yayi be kulata ba hakan yasa ta d'auki pen d'in ta fice, Jinta take kamar ba ita ba kamar a mafarki wai wannan mutumin ne yake yin hausa ? Koda taje gida ta kasa nutsuwa har yanzu ji take kamar ba da gaske bane ga kuma pen d'in da yabata tana ta riqon sa , Sai da tasamu tayi wanka sannan taji ta d'an samu nutsuwa kintsawa tayi sannan ta zura hijab ta fito waje abokan nata duk basa nan jikinta yayi sanyi sam batajin dad'i idan ta fito taga basa nan har zata koma taga abdurrahman qanin afiya ta kira shi babu musu yazo tace abdurrahman afiya tana gida? Eh tana nan, Yauwa nagode dan Allah jeka kiramin huzaifa a gidan su idan yana nan , Abdurrahman yace wane huzaifan? Ohh jaa gayya?, Gyad'a masa kai tayi tace eh jeka dan Allah, Tafiya yayi ita kuma ta shiga gidan su afiya da sallama ta shiga maman su ta amsa da fara a tace yau kece a gidan namu reetaj? Murmushi tayi tace eh umma nice ina wuni, lafiya lau ya mutan gidan?? Lafiya kawai tace lokacin afiya ta fito tana dariya tace yaya yau kuma? Kullum sai nace ko shigo gidan mu sai ki qi sai yau lamarin Allah, Umman su tace wallahi kuwa reetaj ai bama afiya bace kawai take so ki shigo ni nace mata tace miki ki dinga shigowa nan munayin hira mu rage miki kewa kinga ita kuma afiya bata da y'ar uwa mace duk maza ne shiyasa bata jin dad'i amma idan ta ganki sai taji kamar yayar ta sai dai ke kuma a tsarinki baki yarda da shiga maqota ba koh?? Kin yarda dai da zaman hira da su huzaifa a qofar gida ita ma afiyan bata iya zama Ai sai kiga ta d'auki gyale ta fita ku zauna a waje kuyi ta hirar ku abun ku ai nan tamkar gidan ku ne reetaj karki wani damu dan Allah, Ita dai reetaj murmushi kawai take afiya kuwa dariya take, Kafin umma ta farga ta ja reetaj d'aki zama sukayi afiya tace yaya ya batun aikin kin samu kuwa?? Huci reetaj ta furzar ta dafe goshi ta girgiza kai ,,,, Afiya tace.. a"a yaya baki samu bane? me yafaru ? Naga kamar bakya jin dad'i , Reetaj tace afiya nan gaba ma sai dai kuji na had'iyi zuciya na mutu kawai, a razane afiya tace yaya kinji abunda kika fad'a kuwa me yayi zafi haka???? Wayyo afiya kowa dai ya samin ido a rayuwar nan kinji shi kuma yalla'bai d'in kawai dagaji ina surutai na na banza yace wai in rubuto masa labarina nufin sa dai abunda yafaru dani wayyoh Allah kuma duk nice na jawa kaina meyesa bana iya sarrafa baki na akan mutumin nan meyesa nake irin maganar nan? Gaskiya ni afiya na haqura da aikin kawai zan mayar masa da biron sa ince bana so bazan rubuta d'in ba,, wai meyesa ma ban ta'ba tunanin yanajin hausa ba??? Ido afiya ta zaro tareda furta hausaaaa???????? Eh afiya hausa ce a bakin sa rad'au har wani gadara yake ya iya yaren mu, Afiya tace yau naga takaina yaya hausa fah?? Wai kina mamaki kenan ni da naji ma nazata haukacewa nayi.. Ni zance masa kawai na haqura da aikin ma, Umman su afiya tace a"a reetaj kar kiyi haka bakisan me hakan yake nufi ba sai Allah ba kyace kin haqura ba kin dad'e kina zuwa kin sha wahala da wulaqanci akan neman aikin sai yanzu kice kin haqura kina ganin su huzaifa zasu ji dad'i ? Bazasuji dad'i ba kuma ma gaskiya in kikai haka baki kyauta musu ba sun tsaya tsayin daka dan suga sun saki farin ciki be kamata ki watsa musu kasa a ido ba kiyi haquri dai reetaj me haquri yana tareda Allah karki karaya kawai kisa gaskiya da tsoron Allah a cikin lamarin ki kuma a ko ina kike a fad'in duniya kar ki manta da gaskiyar ki idan kikai haka Allah ze temake ki, Gyad'a kai tayi tace toh yanzu umma sai in ta rubuta masa duk abunda ya faru? Umma ta d'an yi shiru kafin tace eh haka ne ki rubuta masa kiga gudun ruwan sa tinda shine ya buqaci hakan a matsayin y'ar ciki na na d'auke ki reetaj bazan baki shawarar da zata zama nakasu a gareki ba ni dake da afiya a guri na duk d'aya ne .. Amma yana da kyau kiyi tunani kuma kiyi shawara da zuciyar ki kuma ki fad'awa su huzaifa tinda sune abokan shawarar ki idan kinga rubutawar shine matsala kawai sai ki haquran Allah ya za'ba mana mafi alkhairi, Reetaj da afiya suka amsa da amin, Afiya tace nima dai yaya iya tawa shawarar kenan gaskiya abunda umma tace, Dai dai lokacin abdurrahman ya shigo yace yaya ga huzaifa nan suna bayan layi suna buga ball har da su walid da su sadik, Murmushi tayi tace nagode abdurrahman tashi tayi tace sai anjima umma nagode, Umma tace babu komai sai kin qara shigo mana, Toh kawai tace tayi waje, A tsaitsaye ta samesu tsurkui tsurkui tayi dariya tace yauwa qanne na kunzo kenan dama... Gaya musu abunda yalla'bai yace tayi.. da mamakin ta sai taga suna ta murna su sadik da su umar harda tsalle da yake sune qananun ciki , Katse su tayi da cewa amma fah nace ni babu abunda zan rubuta na haqura da aikin, Sororo suka tsaya suna kallon ta huzaifa yace haba yaya dan Allah meyesa haka? alamar bacin rai ta bayyana a fuskar sa ya wani had'e rai kamar gaske, Su kansu su umar duk sai suka d'age mata qeya wai su basu yarda ba ta 'bata musu rai , Dariya tayi tace ohh ai na fasa umman su afiya tace min inyi kawai kuma zan rubuta kawai dama dan naji ta bakin ku ne yasa nace haka kuma naji dad'i,, Sai a lokacin suka fara fara a huzaifa yace ai kuwa yau d'in nan za a fara rubutun barakiga inje in nemo qaton littafi, kafin tayi wani motsi ya tafi suka rufa masa baya wuce wa tayi cikin gida tana jinjina musu da suka fita hauka daga fad'a musu sai neman littafi ?, Bayan magrib sai ga yusuf kimkim da littafi dindimeme yace yaya gashi inji huzaifa, Kar'ba tayi tace kace masa na gode, Bud'e littafin tayi tagan shi tar dashi sabo fil murmushi tayi tace to ni yanzu ta ina zan fara rubuta labarin nan???????????????????????????? Fans d'in reetaj ta ina ya kamata ta fara ne🤔🤔🤔 Camment and sharhi dan Allah🙏🙏🙏🙏 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *19~20* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Washe gari suna zaune a qofar gida tareda su huzaifa kamar yadda suka saba, Kallon huzaifa tayi tace.. Huzaifa nifa ina tantama akan yalla'bai d'in wai anya kuwa mutum ne ?? Jiya nakasa bacci wallahi kawai tunanin sa nake nayi mafarkai kala kala masu yawa kuma duk a kansa nakasa gane meye hakan yake nufi ko dai wani sauyin qaddarar ne ya qara riska ta?? Naga abun mamaki sosai wanda ban ta'ba gani ba a lokacin da naje gidan su,,, Dariya su huzaifa suka sa sai da sukayi me isar su sannan huzaifa yace banda abun yaya kin bi mutum har gidan su kuma mutumin da bakisan ko waye shi ba ?? Ai ko meye kika gani kece kika siya da kanki , Sadeeq yace ni wallahi har na qagu ma inji me tagani , Hararar sa tayi tace to uban son zance, Rausayar da kai tayi tace ayyah kuma na b'ata masa rai bawan Allah yanzu ko a wane hali yake ciki?? Kuma inaga ma fah baya magana huzaifa kamar kurma ne dan naga baya cewa komai , Dariya huzaifa yayi yace alabar yaya ko dan naci dariya, Kasha takaici dai gara kawai.. Kai kaga yadda mata suke rungumar sa ma kuwa? Tantirin arne kawai sai fad'in ran tsiya ni kuwa banason me irin wannan halin nidai da nasamu ya sakamin hannu bazan bari ya qara ganin fuska ta ba ma , Wallahi duk wanda ya fito sai kaga ya rungumeshi harda mazan ma narasa wannan wace irin d'abi"a ce nifa tsoro ma suke bani bama kamar matar nan ta iya yiwa mutum mugun kallo.. Yasin kuya.. Da farko da na fara ganin ta yadda ta kafe shi da ido nazata cinyeshi zatayi ni nazata ma irin mutanen nan ne masu cin mutane , Dariya huzaifa yake sosai ba tareda ya dena ba yace ... Yaya kema fah kinsan ina kika kai kanki.. yadda naji baba dattijo yace fah shid'in ba indiye ne komai nasu yake yi dangin sa ma haka kuma na tabbata wannan gidan da kikaje sune kika gani dan Allah yaya kar su tsorata ki har kisa damuwa a ranki ki dena wani tunanin sa bare har kiyi mafarkin sa dan Allah, Kuma be zama lallai ace kurma bane yaya ina shakka... Gaskiya nafi tunanin kawai tabbata ce ta sa shi haka... Amma dai ban sani ba maji ma gani dai allah ya kaimu litinin d'in da rai da lafiya inaga zaki gane idan kurman gaske ne idan ma kwanton 'bauna yayi miki zamu gane,, Tace Allah ya kaimu kuwa.. Idan yayi wasa sai na sashi hawan jini d'an rainin hankali , Sadik yace idan kuma shine ya saki to munje ganin likita, Kaiiii meye kace iyeh ????, Ta tambaye shi tana zare masa ido, Gimtse dariyar sa yayi yace ba magana nayi ba ,, Qwafa tayi tace da ka fad'a mana idan ba tsoro ba ? Huzaifa yace tsoron ne ma yaya,,,,,, Haka sukai ta hira har ta gaji ta koma gida, Da daddare ta dakko qur'anin ta zatayi karatu tana bud'ewa wata takarda ta fad'o da sauri ta d'auka ta fara warewa karo tayi da rubutun da babu makawa tasan na yaya muktar ne, Murmushi ta saki tace Allah sarki yaya muktar har yanzu baka dena so na ba nima kuwa insha Allah bazan dena son ka kaine wanda nafi qauna a cikin y'an uwa na, Fara karantawa tayi kamar haka.... ( amincin Allah ya tabbata a gareki kyakkyawar qanwa ta fatan kina cikin farin ciki da kwanciyar hankali a koda yaushe hakan shine farin ciki na naji a wajen su huzaifa cewa kina neman aiki nayi farin ciki matuqa da jin hakan ina miki fatan nasara a duk inda kika dosa qanwa ta sai dai roqona d'aya ne a gareki dan Allah ki kare mutuncin ki komai wuya komai rintsi karki sake ki watsa kimar ki karki bari wani abu ya zama ya ta'ba darajar ki reetaj ko menene kiyi yaqi dashi iya qarfin ki, Na barki lafiya yayan ki muktar yake miki fatan alkhairi, ) Tafin hannu tasa ta goge hawayen da suka zubo kan fuskar ta, Murmushi tayi tace nayi maka alqawari yaya na zan kare mutunci na da izinin Allah ko meye yake qoqarin ta'ba kima ta zanyi yaqi dashi kamar yadda kace ko nayi nasara ko shi yayi zan riqe kaina tamkar amanar da kabani yaya na zan jajirce a kan kaina domin banida wanda zemin hakan sai ni zanyi qoqarin hakan insha Allah koda hakan ze zama sanadiyar barin numfashi daga gangar jiki na,,, A kwana a tashi babu wuya da yardar Allah gashi har litinin ta zagayo , Da wuri ta shirya tsaf ta d'auki mukullin mota ta fice tana addu"a har ta hau kan titi , Sai da ta biya ta gaida baba dattijo sannan ta wuce office d'in yalla'bai sai da wannan guntun mutumin ya sanar dashi zuwan ta sannan yayi mata iso, Da sallama ta shiga kamar kullum ko kallon hanyar beyi ba haka bakin sa gammmm kamar be ta'ba buduwa ba babu alamar yanada niyyar amsar sallamar ta bata damu ba ta shiga a tsaye ta tsaya qiqam tace ina kwana yalla'bai,,,,, Yalla'bai dai ko kallon ta beyi ba hakan yasa ta qara tunowa da turancin ta a karo na biyu ta fara yi masa bayani akan tazo neman aiki ne , 'Daga mata hannu yayi kafin ya matsa wani abu kaman remote 'bagat sai ga d'an guntun mutumin nan ya shigo,, A lokacin ne wani abu ya faru wanda yayi matuqar bawa reetaj mamaki ganin yalla'bai ya bud'e baki yana yiwa mutumin magana cikin yaren su ,,,,,,, Bayan ya gama mutumin ya juyo kan reetaj cikin harshen turanci yayi mata bayanin abunda yalla'bai yace ... Yalla'bai yace ki fita karki kuma zuwa inda yake bazaki samu aiki ba dan haka ki haqura ki koma gida ki zauna sannan a wannan kamfani namu ba a buqatar wani ma aikaci duk muna dasu babu wani gurbi dan haka aiki baze samu ba ki gaggauta fita, Wannan shine saqon isarwa wa ke daga bakin shugaba na, Jiki a sanyaye reetaj tace kodai zuwa gidan su da nayi ne ranshi ya 'baci sosai haka har yake jin hanani aikin ?? Allah sarki kayi haquri nima ba a son raina hakan ta faruba kuskure ne , Su'bul'bul ta fita ranta duk babu dad'i yanzu shikenan ta rasa aikin haka zata koma zaman gidan zaman baqin ciki wunin takaici kwanan 'bacin rai ?? Sai da ta zauna ta gama kukan ta a mota sannan ta tafi , Har ta haqura da samun aikin wata zuciyar ta qara tunzura ta be kama ki kiyi zuciya ba ke me nema ce dole ki jure duk wani abunda za ai miki ai ance me nema yana tareda samu, Haka ta kwana cike da qwarin guiwar komawa gobe, Shiryawa tayi ba tareda ta tuna da abun da suka ce mata ba jiya ita dai ta sawa ranta indai har rabon ta ne aikin zata samu idan kuma bata koma ba tayaya zata samu tinda shi ba qafar da ze zo ya tarar da ita gareshi ba , Koda taje d'an guntun mutumin da ta raina hanata shiga yayi.. yace yanzu yalla'bai bayada lokacin ki karya umarni ne barin ki ki shiga, Daaa tafiya zatayi amma wata zuciyar tace ki zauna ki jira ko wani abun yake yarda tayi da shawarar zuciyar ta dan haka ta samu wani waje tayi zaman ta tana kallon qayataccen wajen a ranta tana rayawa cewa su dai suna son nishad'i mutanen nan ko ina sai sun qawata shi suke iya zama kenan??, Ta dad'e a wajen har wani lokacin kafin ta koma wannan karon sai da ya shiga ya tambayi yalla'bai ta shigo ko a"a dawowa yayi yace.. Yalla'bai yace na sanar dake cewa bazaki samu aiki ba babu gurbi a wannan kamfani namu kiyi gaba ko zaki samu a wani kamfanin tinda akwai su da yawa mu dai nan bazaki samu ba sannan yalla'bai yace yanaso ki girmama maganar sa koda be isa ya fa'da kiji ba to kisani a nan kamfanin su kansu manyan ma"aikatan sai da izinin sa suke komai dan haka yanzu bashi da ra"ayin d'aukar ma aikaci kuma babu wanda ze d'auke ki a wannan kamfani ki yarda da abunda ya fad'a miki karki kuma zuwa wannan kamfani wannan shine saqon yalla'bai gareki sai anjima , Kamar ta d'ora hannu aka ta fashe da kuka haka taji amma sai ta haqura aranta tace shegen nacin ki ne ya jawo miki, Washe gari haka ta wuni duk babu dad'i tana zaune kan sallaya ta idar da sallar isha'i wayar ta ta fara qara, Haka kawai taji gabanta ya fad'i har wayar ta kusa tsinkewa sannan ta jawota ta d'aga ta kara a kunne, Awaaz tace hello reetaj yakike ? Murmushi me quna reetaj tayi tace ina lafiya kefa ? ya gidan ? Ahh ni kam ina lafiya gida kuma bakida hurumi akan sanin yadda yake, Na kiraki ne dama akan naji ance kina neman aiki koh? Sunkuyar da kai tayi qasa kamar wadda take gaban iyayen ta tace eh haka ne, Meyesa naji duk kinyi sanyi ne kamar ba kece ba ? Tayi tambayar cikin sigar rainin hankali, Ta qara da cewa.... Meyesa kina neman aiki kin wahalar da kanki a banza kinsan mijina fah yanada kamfanin nan meyesa baki min magana ba ?? Ai da kin fad'a min ko share share ne sai kiyi musu, yanzu gashi a banza kin 'bata lokacin ki harda kwana kin ki kusan sati a banza kuma kin samu aikin ?? Reetaj tace a"ah, Ayyah dama waye ze d'auke ki aiki a yadda kike d'in nan ? Gashi rashin aure na damun ki ai duk wanda ya d'auke ki ma yasan abunda ya d'auka, Hmm nufin ki kifara aiki ki yi kud'i koh???? bazaki ta'bba samun aikin nan ba reetaj kice nice na gaya mikki kawai kizo gobe zanyiwa miji na magana sai ya sama miki ko harkar sharar kamfani ce tinda kinga shi na gida ne amma in ba shi ba ba wanda ze kula ki bare ya wani baki aiki, Yanzu ki fara ganin kinyi aure ma sannan ki nemi samun aiki domin aure shine kan gaba duk da nasan yanzu damarki ta wuce lokacin ki ya qare yanzu babu wani wanda ze aure ki bazaki samu miji ba reetaj bare kuma aiki kinsan samarin yanzu sunfi son y'ar shawalwala irin y'ar shekara ashirin ashirin da d'aya zuwa qasa amma ba keba ke dai bazaki ta'ba aure ba reetaj hahahaha , Ta kwashe da dariya, Katse ta reetaj tayi da cewa... dakata awaaz !!!! ,,,, Kin fara shiga hurumin ubangiji zaki iya fad'an komai a kaina amma karki sake ki tsallake iya kar ki wannan fariya kike wa ubangiji dan baki isa ki fad'i abunda ze faru ba awaaz!!!! Zanyi aure insha Allah kuma zan samu aiki da izinin Allah, awaaz ban san meyesa kika damu da sai kinga kin kaini qasa ba me nayi miki awaaz?? Kina so kiga na fad'i a koda yaushe kuma bi"izinillah bazaki ta'ba ganin wannan ranar ba,,,,,,,, aikin da kike so ki ga nayi zan iya yinsa a ko ina amma ki sani bazan ta'ba aiki a qarqashin maci amana ba bazan yi aiki a qarqashin mijin ko ba awaaz komai girma da matsayin aikin da ze bani ku riqe abun ku banada buqatar sa wata rana ze iya yi muku amfani,,,,, Idan kin gama maganar sai anjima yanzu banida lokacin ki,,, Idan ya shigo kice yayar sa tana gaishe shi!!!!!! Kuma idan nasamu aikin awaaz zanga wane irin baqin ciki zakiyi idan bakiyi bindiga kin fashe ba baki burgeni ba awaaz sai anjima,,,, He! He!! He!!! 😅😅😅 Nasan kunyi kewar awaaz sosai shiyasa na ta'bo muku ita ta waya yanayin labarin nawa ne baze yuwu a dinga sako ta ba shiyasa bakuji ai nahin yadda take rayuwa a gidan taba sai nan gaba insha Allah amma lokacin ya kusa zuwa 😊😊 ina godiya gareku masoya na har kullum ina qara alfahari daku 🥰🥰 Allah ya bar qauna🤝🤝 fad'in ra ayoyin ku akan wannan labari shine ze nuna min alamar yadda kuke son shi yin shirun ku kuma shi yake nufin bakwa son shi kuma hakan yana nufin rasa qwarin guiwata ku daure dan Allah 🙏 Gaisuwa me yawa da ban girma gareku y'an uwa na rankatakaf d'in ku mutanen *💫💫annuri writers ass.💫💫* Ina qaunar ku🥰🥰 Taki daban ce ya Ablati ☺️☺️☺️ Allah ya qara girma, jinjina irin ta sarakai ranki ya dad'e 🥰🥰 *hajara Ablah* 😊😊 Allah ya barki ko dan muji dad'i🤗🤗🤗🤗💃💃💃💃💃 Comment and sharhi dan Allah🙏🙏🙏🙏🙏 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *23~24* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Na dade' ina tunani a lokacin na rasa ta ina zan fara, Duk abunda ya faru dani Awaaz ta kira shi da *sirrin qeta* lokacin da take fad'a min irin shiri da kwanton 'bauna da tayi min dan haka zan d'auka a hakan taken wannan labarin nawa shine.. *sirrin qeta* ,,,,,,, A lokacin ne na fara rubuta wannan labarin har na kammala shi na miqo shi gareka Kad'an kenan daga cikin labarina da kuma taqaitaccen tarihi na , Had'uwa da kai yana d'aya daga cikin abunda ya faru dani a rayuwa ta har ma da ganin dangin ka da nayi shima duk cikin labari na ne domin ranar ido na ya ganemin abun da ba ta'ba gani ba.. na rubuta komai da nasan ya dangan ce ni da wanda ya faru a kan idon ka da kuma wanda baka gani ba harma da irin kalaman da na furta a kan ka a bisa rashin fahim ta ban san sunan ka ba shiyasa nake kiran ka da yalla'bai domin idan ban sako ka cikin labarina ba to labarin be cika ba.. kayi haquri da duk wani abunda nayi wanda ya 'bata maka rai ka gafarce ni dan Allah, Kuma banzo neman aiki dan abun duniya ba zaman gidan mu ne ya ishe ni baya qara min komai sai damuwa kuma a duk lokacin da na ziyar ci likita damuwa ce kan gaba a cikin abunda ke damu na kuma sukan ce inyi qoqarin dena sa damuwa a rai na hakan ze temakawa lafiya ta dan idan na zauna a gidan ma hawan jinin da su salma zasu sani ma kad'ai ya ishe ni ga rigimar kaka ta ga rashin mutuncin umman mu ga fushin mahaifiyata ga kyara ta da kowa yake yi inason mu"amala da mutane koda hakan ze rage min qunci shiyasa na yanke wa kaina shawarar neman aiki sai dai irin rashin nasara da rashin sa a ta yasa aikin ya gagare ni samu, A nan na kawo qarshen wannan littafi wanda nayi masa laqabi da sirrin qeta littafi ne wanda zan iya kiransa da kundin qaddara ta,,,,, Yalla'bai ina neman wata alfarma a wajen ka bayan ka karanta littafin nan kar ka bawa wani ya karanta idan zaka iya ka adana shi sosai idan kuma hakan baze yuwu ba dan allah ka dawo min dashi zan 'boye shi littafi ne wanda ya qunshi sirrin dake tsakani na da dangi na bana buqatar wani yasan sirrin mu, kuma awaaz y'ar uwa ta ce har yanzu koda ta canja suna ko ta canja kamanni bazata iya canja jinin mu da yake yawo a jikinta ba, dan haka banason fallasata ga kowa dan allah yalla'bai hakan ya zama sirrin tsakanin mu littafin nan tamkar amana yake a wajen ka kuma alqawari'''''"""" (Bissalam) Daidai lokacin ya ajiye littafin a kan mez d'in dake gaban sa zazzafar ajiyar zuciya ya sauke gami da furzar da huci shafar sumar kansa yayi abunda ya zame masa al"ada ko kuma jiki ko d'abi"a koma a kira hakan da gado, Runtse idanun sa yayi yana tunanin allah ya yarda yau na gama karanta wannan labari me ban tsoro alaqantuwa da juna shaquwa aminci abota kamar dai ni da d'an uwa na kuma sai cin amana ya biyo baya?? Wannan ai mummunar qaddara ce,,,,,, Daidai lokacin d'an uwan nasa yayi sallama yasan ba amsa masa zeyi a sarari ba dan haka ya shigo ciki, Dukan kafad'ar sa yayi yana dariya tareda cewa bhaiyaa ya zauna kan mez d'in yana cewa daga gurin ammuu nake, kallon sa yayi ya kauda kai, Tsaki yayi yace d'an qaramin mara kunya kawai wai me yake damunka ne kwanan nan naga ka wani canja kamar wani wahainiya lokaci d'aya ka canja salo kamar ma kanada wata y'ar damuwa kodai soyayya ce??,, Ya fad'a yana kashe masa ido, Kauda kai yanzu ma yayi sai dai yanzu yayi murmushi iya kan la'b'ba,, Dariya yayi yace d'an iska har addu"a nake allah ya kawo ranar da zaka qure mhamah da wannan shiru shirun naka ta kakkashe ka da tafi ni kuma inyi dariya,, Ka fad'a min gaskiya dai kar kaji kunya ta in ka fara tsinkar fure ne sai musa albarka, Yasan baze ce komai ba dan haka be jira amsa ba ya d'auki littafin da yagani, Sai a lokacin yalla'bai yace ka aje min littafin nan ,, Naqi ajewar dallah malam bud'e wa yayi yana kalla sirrin qeta ya fara karo dashi idanun sa ne suka qara girma ya kalli yalla'bai yace sirrin qeta kuma?? Ni kuwa a bakin Ayana nake jin wannan kalmar amma dai littafin nan nata ne koh?? Yalla'bai yace ka ajiye dai nace koh?? Karka karanta fah, Sake bud'ewa yayi yana qarewa rubutun kallo kafin yace kai ha'ha ayana batada hausar da zata iya rubutawa haka gaskiya, Awaaz da reetaj da yawan mutane sukan d'auka d'aya ne sai dai kuma akwai banbanci ni na kasance reetaj awaaz kuma qanwa ta ce................ Shine iya abunda ya karanta ya d'ago yana kallon d'an uwan sa yace reetaj kuma?? Wacece ita??? Qwace littafin yayi tareda cewa nayi mata alqawarin bazan bawa kowa ya karanta ba ,,,,,,,, Kallo ya bishi dashi ya tsura masa ido a ransa yana qissima ni kuwa na had'iyi layar karanta littafin nan ko da alqawarin nata ze kashe ka, da yake yasan kan kayan sa sai cewa yayi.. Hmm???? Wannan kallon fah bhai na shan alwashi ne koh??? Murmushi yayi yace toh namijin tantabara fad'a min wacece ? Bud'e littafin yayi ya janyo biron sa ya fara rubuta masa.. Tazo neman aiki ne a kamfani kuma ni bansan wane aiki zan bata ba dan bamu da gurbi nace ta haqura amma tanace na rasa ma yadda zanyi ban san akan mezan d'ora ta ba, Tura masa yayi ya kar'ba ya karanta sannan ya ture littafin gefe ya tashi yana cewa kaga idan ka gama shiru shirun mayi magana nagaji da wannan yaren aladun naka ni na wuce shan shayi idan ka gama tunanin ka tawo,, Har ya kusa fita yace.. ohhh na tuna bhaiya shawara,, Dawowa yayi yace bhaiya baka da gurbi a kamfani to kuma kana buqatar me temaka maka a office d'in ka akwai buqatar wanda zeyi maka miqo can d'akko can kana buqatar me kulawa da kai tinda in ka zauna yanda kasan jikan *bilkisu me gadon zinare* Sai izzar tsiya tinda haka ne me ze hana ka d'auke ta wannan aikin?? amma fah shawara ce ba basir ba ruwa kuma ya rage naka ko shawarar ko basir d'in wannan za'bin ka ne,,, Murmushi ne ya bayyana a kan fuskar sa sosai, 'Aarmaan yace ka yarda da shawarar?? Wayar sa ya miqo masa yace harna tura mata saqo gobe tazo, Dariya yayi yace kai bhaiya baka da haggu ni inata surutai na ashe kai har ka ida aiki gurugubjigubji ikon allah, dallah tashi muje mu d'anyi shaye shaye ya fad'a yana dariya, Shi dai beyi maga ba ya tashi ya bishi hannun su sarqe da na juna suka nufi bangaren mhamah..... Lokacin da reetaj ta ga saqon nan batayi la"akari da cewa dare ne ba tsalle ta doka harda ihu ta fara murna babu ji babu gani, innan ce ta leqo tace ke bakida hankali ne baki san dare ba? Duk wannan tilin shekarun naki baki fita sahun hauka ba ?? Sai kace wadda akaiwa bushara da aljannah ??? Shiru reetaj tayi ta koma ta zauna, Innan ta gama jarabar ta tayi gaba, Sai da ta nutsu sannan tunani ya zo mata bafa cewa yayi ta samu aikin ba kawai cewa yayi gobe tazo idan ya kasance wannan murnar tawa ta banza ce fah?? Tsaki tayi tace na dena murnar ma qila ma ba aikin na samu ba laqwas tayi ta rufe duk wani shafin murna ta bud'e na tsammanin gobe da tunanin abunda ze faru a goben.......... Comment and share dan allah🙏🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi😊😊😊 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *25~26* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Bin bayan su nayi dan ganewa ido 👁️👁️ na a ina za"ayi shaye shayen dan naji dad'in bawa su maman najwa labari🤗🤗🤗 Inayi ina la'bewa dan kar su ganni dan tsoron yalla'bai nake kar ya zanewa *ablata* ni 😉😉😉😉 aarmaan yana ta surutu shi kuwa yalla'bai shiru kake ji wai malam yaci shirwa, Wani falo ne danqarere wanda ya qawatu iya qawatuwa komai yaji banda tsiya inji maroqa.. Har suka isa tsakiyar falon wanda yasha rukuni rukuni na kujeru tiqa tiqa da sauran kayan qyale qyale.. (Irin nasu awaaz ba irin mu ba yaku bayi...lol..🤪..) Yana cikin tafiya yaji an bugo ball sai qeyar sa sai da wutar kansa ta d'auke na wani lokaci.. Yana juyowa yaga itace ya cigaba da tafiya, aarmaan ne ya juyo fuska a had'e ya kalle ta yace ke meye hakan?? Bhaiya wasan 20/20 nake bugawa, Zeyi magana yaja hannun sa suka wuce, Mhamah tana zaune ta hard'e qafa d'aya kan d'aya kusada ya zauna aarmaan ya zauna kusa dashi yana cewa... Sai dake ya mhamah , Kasaitaccen murmushin ta ne ya bayyana kan fuskar ta tace daga ina haka?? Yana falon mu yana aikin sa ni kuma daga gurin ammuu nake, Wane aiki ne kuma a lokacin nan?? Karat..... Wani shegen kallo ayaan ya watsa masa yayi saurin had'iye sauran maganar, Akayi sa"a bataji ba tace kai kuma kaje kayiwa ammuun shagwa'ba koh??? Aa mhamah ai na girma da shagwa'ba, Yanzu ma cikin shagwa'bar yayi magana.. Mhamah tace amma ai baka dena ba ko?? Mhamah??? Ayaan ne ya kira sunan ta cikin salon tashi shagwa'bar, Allah sarki tsakanin d'a da mahaifi sai allah daga wannan d'an kiran har ta gane me yake buqata, Aarmaan yace to mhamah kinji asalin shagwa'ba'b'be.. irin bugun la"asar d'in nan'' Murmushi tayi tace bhetaa?? Lokacin shan shayi yayi koh?? Kwantar da kai yayi akan kafad'ar ta yana wani lumshe ido kamar qaramin yaro, Kallon sithara tayi tace ki kawo wa su bhaiya shayi ,, Zaram yayi ya d'ago yana kallon sithara kallon da yake mata ne yasa ta koma ta zauna ta tabbatar ba ita yake so ta kawo masa shayin ba, Da kyar ya iya cewa yi karatu, Ya maida kallon sa wa ayaana yace ki kula, Zatayi magana mhamah ta d'aga mata hannu cikin takaici https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *25~26* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Bin bayan su nayi dan ganewa ido 👁️👁️ na a ina za"ayi shaye shayen dan naji dad'in bawa su maman najwa labari🤗🤗🤗 Inayi ina la'bewa dan kar su ganni dan tsoron yalla'bai nake kar ya zanewa *ablata* ni 😉😉😉😉 aarmaan yana ta surutu shi kuwa yalla'bai shiru kake ji wai malam yaci shirwa, Wani falo ne danqarere wanda ya qawatu iya qawatuwa komai yaji banda tsiya inji maroqa.. Har suka isa tsakiyar falon wanda yasha rukuni rukuni na kujeru tiqa tiqa da sauran kayan qyale qyale.. (Irin nasu awaaz ba irin mu ba yaku bayi...lol..🤪..) Yana cikin tafiya yaji an bugo ball sai qeyar sa sai da wutar kansa ta d'auke na wani lokaci.. Yana juyowa yaga itace ya cigaba da tafiya, aarmaan ne ya juyo fuska a had'e ya kalle ta yace ke meye hakan?? Bhaiya wasan 20/20 nake bugawa, Zeyi magana yaja hannun sa suka wuce, Mhamah tana zaune ta hard'e qafa d'aya kan d'aya kusada ya zauna aarmaan ya zauna kusa dashi yana cewa... Sai dake ya mhamah , Kasaitaccen murmushin ta ne ya bayyana kan fuskar ta tace daga ina haka?? Yana falon mu yana aikin sa ni kuma daga gurin ammuu nake, Wane aiki ne kuma a lokacin nan?? Karat..... Wani shegen kallo ayaan ya watsa masa yayi saurin had'iye sauran maganar, Akayi sa"a bataji ba tace kai kuma kaje kayiwa ammuun shagwa'ba koh??? Aa mhamah ai na girma da shagwa'ba, Yanzu ma cikin shagwa'bar yayi magana.. Mhamah tace amma ai baka dena ba ko?? Mhamah??? Ayaan ne ya kira sunan ta cikin salon tashi shagwa'bar, Allah sarki tsakanin d'a da mahaifi sai allah daga wannan d'an kiran har ta gane me yake buqata, Aarmaan yace to mhamah kinji asalin shagwa'ba'b'be.. irin bugun la"asar d'in nan'' Murmushi tayi tace bhetaa?? Lokacin shan shayi yayi koh?? Kwantar da kai yayi akan kafad'ar ta yana wani lumshe ido kamar qaramin yaro, Kallon sithara tayi tace ki kawo wa su bhaiya shayi ,, Zaram yayi ya d'ago yana kallon sithara kallon da yake mata ne yasa ta koma ta zauna ta tabbatar ba ita yake so ta kawo masa shayin ba, Da kyar ya iya cewa yi karatu, Ya maida kallon sa wa ayaana yace ki kula, Zatayi magana mhamah ta d'aga mata hannu cikin takaici ta juya ta nufi kicin, Aarmaan yayi qwafa ba tareda yayi magana ba, Ba tareda son ranta ba ta kawo musu shayin akan wani d'an madaidaicin plate ba wani me yawa bane shayin kawai sabo ne ko al"ada yakawo shan shayin, kai tsaye wajen aarmaan ta fara zuwa yasa hannu ze dauka tayi saurin janyewa ta miqa masa d'ayan, Ido ya zuba mata yana karantar ta kafin yace meyesa zaki janye ki bani wannan d'in mana, Ha"ha bhaiya naka na musamman ne , Kafin yayi wani motsi ta miqa wa ayaan ya kar'ba.. ya dad'e yana kallon shayin kafin ya kai baki lokacin har aarmaan yayi kusan kur'ba ta uku, Yana kur'ba ya furzar yana yatsine fuska mhamah da sithara harda had'a baki suke wajen tambaya lafiya?? Aarmaan kuwa ido ya zuba masa cike da son qarin bayani, Girgiza kai yayi alamar a`a hakan yana nufin ba komai kenan, Mhamah tace ka kula, Cigaba yayi da shan shayin yana yatsine fuska, Ayaana kuwa juyawa tayi ta saki murmushin qeta a hankali yadda ba wanda zeji tace inason wannan miskilancin naka wata rana kuwa shine ajalin ka ni kuma ni zan kashe ka , Daidai lokacin da ze kur'ba aarmaan ya faki idon mhamah riqe hannun sa yayi kar'bi shayin sannan yabashi nashi... Karaf sai a kan idon ayaana cikin kaud'i irin nata tace.. bhai ya kuma zaka bashi nak.... Kafin taqarasa ya watsa mata shayin a fuska ai kuwa ta shid'e gami da qwarewa fashewa tayi da kuka.. Mhamah tace lafiya ayaana me yafaru aarmaan?? Babu komai yace, Hakan yasa ta maida tuhumar kan ayaana tana tambayar ta ya akai ayaana kuwa tselawa tayi da gudu sai part d'in ammuu... aarmaan ma tashi yayi yabita, Maida hankali tayi wa ayaan tana tambayar sa meye faru ?? Qasa yayi da kai alamar bashida masaniya akai daga bisani shima ya tashi ya bar falon, Mhamah tace akwai abunda sukayi fa yaran nan kawai so suke su ninke ni amma tayaya aarmaan ze watsawa ayaana shayi haka kuma ace babu komai? Kallon sithara tayi tace sithara me yafaru ? nasan kin sani, Cikin inda..inda.. Tace mhamah bansani ba bansan meye ba amma dai naga bhai ya kar'bi shayin bhaiya shine kuma sai ya watsa mata da tayi magana, Ajiyar zuciya ta sauke ta dafe goshi tace duk yadda akai wani kuskuren tayi shi kuma da zuciyar sa da rashin haquri sai ya watsa mata shayi a fuska beyi tunanin a yaya ze je mata ba? Beyi ma tunani ko ya sarqe ta a samu matsala ba?? Sithara tace hmm ni kam ai dashi da bhai roooh bansan wanda yafi wani zuciya ba, Murmushi kawai mhamah tayi dan ita tasan kalar zuciyar ko wannen su kuma tasan halin kayanta , A falon ammuu kuwa ammuu tana zaune sai ga ayaana ta shigo tana kuka gaban ta ta zube tana ihu tana tari, Aarmaan da jikin sa yake tsuma ya shigo a zafafe yayi kanta qafa yasa ya harbe ta yanda kasan wanda ze zura qwallo a raga, Ammuu tasan ze iya yimata jina jina dan haka tayi saurin tareshi qoqarin zamewa yake ya qara kai mata duka , Abbhai ne ya daka masa tsawa... Ya anaa magana kana cigaba??? A zuciye yace abbhai yarinyar nan kawai dan taga bhaiya yanada haquri sai ta dinga yimasa abunda taga dama?? Kina ganin babu wanda ze iya miki.. dan kinga ana shige miki ko?? Kashe shi kike so kiyi ne?? Ya tambaye ta cikin tsawa, Ammuu da take riqe da hannun sa tace haba kai kuwa meye kawo zancen kisa muna zaune qalau ?? Ku tambaye ta kuji me ta zuba masa a shayi ?? Ita ai tasan abunda tayi, Gani abbhai da ammuu sun kafeta da ido kowa jiran amsar ta yake yasa cike da tsayayya tace nifa babu abunda na zuba masa ko d'and'ana shayin fa bakai ba ka watsa min shi, Ammuu tace kaji dai.. kai daa baka sha kaji ba kake ta wannan baloqoqon?? Yarfa hannu yayi yace ni zata rainawa hankali yarinyar nan ?? ammuu karki manta nifa jami'in S.S ne ina sane da duk wani takunta ki barni da ita in karairaya ta idan yaso shi yazo ya d'ora ta da bakin ta zata fad'a kome tayi, sakin sa ammuu tayi tace nasan halin ayaana sarai zata aikata dan haka karka raga mata, Ganin yayi kanta yana shirin tafarfasa ta yasa cikin d'aga murya tace wallahi gishiri na zuba a shayin amma bayan haka banyi komai ba ammuu ki temakeni ze kashe ni, Finciko ta yayi ya d'aga hannu ze zabga mata mari ayaan ya riqe shi ido ya zuba masa, Hakan yasa ya yarfa hannu tareda cizon yatsa kwata kwata be so zuwan ayaan ba tareda ya kakkarya ta ya aje ba, Murmushi ayaan yayi a hankali ya furta sanyi mana bhai.. aikin ka baya buqatar zafin rai irin haka ka dinga sawa zuciyar ka salama , Miqa masa shayin yayi yana kallon sa wanda yake nuna alamar kar'bi ka sha turewa yayi yace bana sha, Miqawa ammuu yayi yace ammuu na qoshi, Murmushi tayi tace zaku had'a ni da shayi a daren nan ance muku kowa ma buzu ne kamar ku basu ce mata qala ba duk suka fice, Kan ayaana ta koma ta had'e rai miqa mata shayin tayi tace kar'bi ki shanye kuma zaki min bayanin abunda yasa kika zuba masa gishiri a shayi , Ba musu ta kar'ba dan ta san nan tazo inda za a yagalgala ta babu wanda zece a bari, Tashi tayi ta lalla'ba zata gudu ammu ta dakatar da ita da cewa ina zaki kuma?? A shagwa'be tace ni fa wajen mhamah zani, Ammuu tace to bazaki ba kinji ko????? Tatta'be baki tayi zata qara fashewa da ihu tana cewa nifa a can zan kwana.. abbhai ya daka mata tsawa... Koma ki zauna karki qara fita!!! Duk rawar kanta tana tsoron abbhai dan haka ba musu ta koma tayi laqwas,, Reetaj washe gari tinda tayi sallah ta kasa komawa bacci cikin wani irin yanayi take wanda takasa gane na farin ciki ne ko akasin haka gaba d'aya ta qagara rana tayi haka tai ta zare ido har lokacin da ta fuskan ci idan taje zata samu yalla'bai yayi.. Tashi tayi ta shirya sannan ta kama hanya yau a adaidaita sahu take dan umma ta hana ta d'aukar mukullin mota a cewar ta itama yau zata fita dama mukullin d'aya ne ita kad'ai ce motar su ta hurumin matan gidan da yaran su banda ta mazan, Bayan ya kaita ta sallame shi sannan ta kutsa kai ciki koda ta isa d'an guntun da ta raina ya tare mata hanya cikin harshen turanci yace.. Babu lokacin ganin yalla'bai a yanzu be bada damar hakan ba ... ya dai bada wannan in baki ya fad'a yana miqo mata wata doguwar takarda, Kar'ba tayi ta bud'e karo tayi da wasu takardun kuma neman guri tayi ta zauna ta fara bud'ewa ga takardun da zata sa hannu ga kuma wata wadda take d'auke da kyakkyawan rubutu me d'auke da kalmomin hausa kamar haka.... *Zaki fara zuwa aiki gobe aikin ki kuma yana a office d'ina ne bayan haka kowaye saki wani aikin karkiyi ba hurumin ki bane babu ruwanki da shiga sabgar wani idan kika zo kawai ki wuce office d'ina kuma har sai abunda nace kiyi shine zakiyi* Murmushin farin ciki ne ya sukwano kan fuskar ta har hawaye saida tayi na farin ciki tashi tayi ta nufi wajen d'an guntu tace bani pen, Beyi gardama ba ya bata dan kuwa yanzu ganin martabar ta yake dan a cewar sa tanada tasiri sosai a kan uban gidan sa mutumin da idan yayi magana baya maimaitawa kuma idan ya fad'a ta zauna ko a gidan su idan ya yanke hukunci babu me qetarewa ko iyayen sa baza suce a"a ba.. Bashida lokacin wani ma"aikaci ba ruwan shi da sabgar kowa bare ya samu lokacin da ze fad'i magana har ka zauna tirsasawa kuma daga baya yazo ya yarda da buqatar ka abun da ya bashi mamaki ma yadda ya d'auke ta aiki a office d'in sa wanda ko manyan ma'aikata ba qaunar yaga sun shiga yake ba.. Be yarda da wani ma"aikaci ba sai shi kad'ai... amma lokaci d'aya yaga wadda ta karya wannan tsohon record d'in.. dan haka dole ya girmama ta, ( ni kuwa nace kuji d'an guntu da d'igimi....) Sa hannun tayi sannan ta mayar masa da takardun da biron ta d'auki d'ayar takardar me d'auke da wasiqa, Da murnar ta tabar kamfanin tareda shirin zuwa tin sassafen gobe, Bata bari sai yamma ba ta sanarwa su huzaifa har gidan su afiya ta shiga ta gayawa umman su sunyi farin ciki sosai da sosai ,,, Da daddare cikin d'oki ta tashi tana duba kayan da zata saka gobe ta d'akko wancen tace beyi ba ta d'akko wancan tace beyi ba ita kad'ai, Su fatima suna gefe suna ta kumfa dan basuso ta samu aikin ba ita kuwa da gayya take tsalle tsalle tana murna dan kowa ya gane gobe ba wunin gida zaman d'aki,, Tana cikin birkita kayan tayi karo da wata farar takarda d'auka tayi ta warware ko ba a fad'a ba tasan rubutun yaya muktar ne fara"ar ta ta qaru karantawa ta farayi tana murmushi... *Yau ba bacci qanwa ta ta samu aiki ina taya murna da farin ciki kamar yadda nasan kina cikin farin ciki yau nasn murmushi yana bayyane akan fuskar ki ina fatan d'orewar wannan farin cikin da murmushin har abada qanwa ta allah ya temaka* Ajiyar zuciya ta sauke tana share hawaye a ranta tace yaya muktar ashe da gaske baza tsane ni ba ?? Kuka ne ya qwace mata sai da tayi me isar ta sannan ta rage ruwan ido ta d'auki kayan atamfa ce me fari da blue riga da sket ba wani ado akaiwa d'in kin ba sai da d'inkin ya tsaya ko ba"a fad'a ba kasan zasuyi mata kyau,, Washe gari.................. Jinjina gareki aminiya ta *shajarafi y'ar mutan kt* Allah ya baki lafiya me d'orewa 😊 Allah ya baki ikon qarasa mana twins🥰🥰 Comment and share dan allah🙏🙏 Karku manta da sharhi 🥰🥰 Yau zanga first 💃💃 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *27~28* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Tin wuri ta shirya dan kar ta makara akayi sa"a kuwa yalla'bai be qaraso ba sai d'an guntu, Iso yayi mata ciki yace ta fara da gyara komai yayi daidai sannan ya gaya mata wasu daga cikin abunda zatayi, Batayi musu ba ta fara gyara office d'in dandanan komai yayi tsaf komai ya d'au saiti shi kanshi d'an guntu sai da ya sara mata yadda ta gyara shi tsaf.. Zeyi mata surutu sai ga yalla'bai ya iso hakan yasa beyi mata bayanin da yace zeyi mata ba, Shi kuwa ayaan tinda ya zauna danne danne yake a laptop d'insa ko kallon ta beyi ba, Tinda ya shigo takeson gaishe shi amma ta kasa yana matuqar yi mata kwarjini ita kanta har mamakin yadda bakin ta yayi nauyi take musamman idan ta tuna lokacin da take neman aikin sai tayi ta sokanabe ba tareda shakka ba kodan lokacin idon ta ya rufe?? Ko dan bata ta'ba tunanin yana jin hausa ba shiyasa take fad'an duk abunda yazo bakin ta? , Da kyar tayi ta maza tace yalla'bai ina kwana? 'Dagowa yayi ya kalle ta ya maida kai kan abunda yake yi, A take tausayin kanta ya kamata wannan ba qaramin wulaqanci bane a gaida mutum yaqi amsawa ni dama me yakaini dama shiru na nayi in riqe matsayina dan ba tsara na bane iya d'auka ta aikin da yayi ma na samu, idon ta duk sun ciko da qwalla take wannan tunanin, Rashin sani yafi dare duhu ita reetaj a nata tunanin bata kai matsayin da zata gaishe shi ya amsa ba.. Shi kuwa a bangaren sa ya amsa ne shiyasa ya d'ago ya kalle ta.. da baze amsa ba zeyi kamar be san anayi ba... shi bud'ar baki yayi magana shine abun tashin hankali a wajen sa kwata kwata baya son magana ya yarda ya rubuta komai tsawon zance amma be yarda ya fad'a da baki ba wanda ya zauna dashi kuma ya nutsu ya karance shi ciki da waje shine ze iya gane yaren sa ya kanyi magana da ido sau goma beyi magana da baki sau biyar ba yawanci idan kaga maganar shi ma to shi da d'an uwan sa aarmaan ne shine kawai yake iya sashi magana, (Da sauran kallo...... Reetaj kinada sauran aiki...) Shirun ce taci gaba da wanzuwa babu me cewa qala sai dai aikin sa da yakeyi kawai dube duben takardu da kuma danne danne a laptop da danna waya aikin kenan,,, Reetaj kuwa kanta na qasa sai tunane tunane take.. 'Dan guntu ne ya shigo yana cewa madam lokacin shan shayi yayi, Ido ta zuba masa cikin rashin fahimta.. Tace kamar ya?? Yace lokacin breakfast na yalla'bai yayi, Iyyee?? Nice ma zan had'a masa shayin kenan kamar wani d'ana ko kuma wani qaramin yaro, Ba d'an guntu ba har ayaan sai da ya kalle ta qasa yayi da kai yana murmushi a ransa yake tunanin ni dai a rayuwa qaddara ta had'ani da yara kala kala jiya wata ta zuba min gishiri a shayi yau kuma wata da yunwa ma takeso ta barni, Turo baki reetaj tayi tace toh ina kayan shayin?? Nuna mata komai d'an guntu yayi.. ta d'akko tana mitar cewa shi kuma wannan kamar wani d'an yaye da abincin sa ma yake zuwa.. Kofi ta samu ta tsiyaya shayin sannan ta d'ebi madara ta zuba ta had'a da milo duk wani abunda ta gani na had'in shayi sai da ta zuba sannan ta ajiye masa kan tebur d'in da yake gaban sa , Qarewa shayin kallo yayi aransa yana jinjinawa kato'bara irin tata , Abunda ya bata mamaki ganin ya d'auki shayin ya miqo mata, Jikinta ne ya fara tsuma a tsorace tace yalla'bai kayi haquri idan beyi dad'i ba ko in fifita maka?? Ganin be fasa miqo mata ba yasa ta kar'ba cike da zullumi wayyo Allah daga fara aikin yau har na fara hauka karfa nayi abunda ze kore ni, Tashi yayi ya nufi inda kayan shayin yake da kansa ya had'a bayan ya tsiyayi ruwan shayi ya had'a da madara ... Reetaj ce ta katse masa hanzari da cewa yalla'bai bansan meye ba amma meyesa kake had'a wani shayin?? Zazzaro ido tayi ganin ya d'auki wani kantu soyayye ya zuba da yawa a cikin shayin... Kasa shiru tayi tace yalla'bai meye kuma wannan kamar kantu dai wanda na sani kuma a cikin shayi? wannan wane irin abinci ne ?? Shiru yayi mata ya koma ya zauna yana shan abunsa da cokali hankalin sa kwance daka gani kasan yana jin dad'in abunsa, Har wani yatsine fuska take a ganin ta ko da duka aka had'a ta ba lallai ta iya sha ba amma shi har wani lumshe ido yake... Abun ya bata mamaki sosai har ta kasa dena kallon sa shi kuwa ko a jikin sa, 'Dan guntu ne ya shigo yace yalla'bai komai lafiya?? Ganin reetaj da kofin shayi a hannu yasa ya tambaye ta me yafaru? Tace na bashi yaqi sha kuma ya bani, Kallon yalla'bai d'in yayi sannan yace yalla'bai yana nufin ki shanye shayin.. Leqa kofin yayi yaga had'in shayin nata sai ya kwashe da dariya, Abun ya bata takaici sosai sai dai tabishi da ido tana cewa ni wannan d'an guntu ya cika fitina ko meye sunan sa ma oho, Mutuwar zaune tayi da taji yana magana cikin harshen hausa wadda dakaji kasan haye yayi ba gado ba kuma be ma gama qwarewa ba kanaji dai kasan ba bahaushen bane yace.. Suna na ameeed ne madam ba d'an guntu ba , Sakin baki tayi ido da hanci tana kallon sa cikin mamaki tace wai kana nufin kaima kanajin hausa!?? Yayi dariya yace eh mana ina tareda yalla'bai ai dole inji hausa , Cikin takaici tace kuma shine kukai ta wahalar dani ashe duk kunajin hausa meyesa kaqi yimin hausar to?? Hahaha yalla'bai be bani damar hakan ba madam sai yace inyi hausa nakeyi ko wane yare ma sai da izinin sa nakeyi''' Dafe goshi tayi tace ni wannan mutum da wane suna ya kamata a kiraka saboda biyayya ?? Yace madam karki damu suna na ma kad'ai ya ishe ni indai biyayya wa yalla'bai d'in mu ne yanzu na fara dole inyi masa biyayya a sanadin sa nima na zama wani da kamar ba mutum ba haka nake banida komai haka nake shan wahalar rayuwa gashi hidima da yawa akaina ga mahaifiyata ga mahaifina ga qanne na uku mata mahaifina kuma makaho ne amma ya mutu ma yanzu.. inada matata da y'ay'a na biyu haka zanyi ta wahalar neman yadda zan temake su gashi ni kad'ai garesu basu da wanda zeyi musu na shiga wahala sosai a lokacin amma a sanadin yalla'bai na y'antu yanzu nima nazama mutum gashi har na baro qasata nazo qasar ku aiki har na tawo da iyali ta ai yalla'bai shine yayi min komai madam yalla'bai mutumin kirki ne akwaishi da temak....... Ayaan ne ya katse shi ta hanyar kiran sunan sa... Ameeed!!!! Zabura yayi yace yalla'bai... kallon da yayi masa ne yasa yayi saurin cewa.. Yalla'bai yace a dena baki labari, Murmushi tayi tace hakan ma nagode, Haka reetaj take zuwa aiki tana shan wahala da ayaan dan har yanzu bata gane kansa ba inda Allah ya rufa mata asiri ma bashi da fad'a ko tayi ba daidai ba baze ce bari ba bare yace dan me yasa babu wata magana da take had'a su ko me zatayi baze ce mata cikal.. Ba ga shiru tayi yawa idan suka zauna sai kace duwatsu reetaj taso ta shiga cikin mutane dan rage kewa amma sai ma qara quntata da tayi babu um babu um um haka suke zaune gashi kullum lokaci qara tafiya yake wani lokacin har kuka take ta share hawayen ta... Inda ma take jin dama dama ameeed yana da d'an banzan surutu idan suka samu sake sukanyi surutun nasu kafin su fara hawar masa kai ya tsawatar musu yanzu sun zama abokai da shi da ita yana d'an nuna mata yanayi da kuma d'abi"un ayaan d'in, Awaaz.... Zaune take kan hamshaqiyar kujerar dake falon ta hakince tana taunan apple cikin nutsuwa.. Asabe y'ar aikin ta tana mata tausa yayin da samira take mata fifita da wani d'an mafici kamar wata basarakiya asabe tana cikin aikin ta awaaz ta hankad'ata da qafa a jarabe tana cewa bakida hankali? haka ake tausan dan uban ki?? Asabe tace kiyi haquri ranki yadad'e kuskure nayi tashi tayi ta yarfa mata mari tana cewa.. Ni!!! ??? Nii zaki fad'awa kuskure ?? Kuskure kikai??? ance miki an d'akko ki ne dan kiyi kuskure?? Matsiyaciya?? Baki san aikin ki ba ko?? An kawo ki ne fa dan kiyi aikatau ki samu kud'i ba kyauta ma zakiyi ba ko nawa ne biyanki fah za ayi qwalamammu ku baro gidan iyayen ku saboda maita kuzo qwalamar kuma kuce baza kuyi aikin ku ba ??? Muhsin ne ya fito yana tambaya lafiya?? A hasale tace kaga wannan qazamar yarinyar wai har ni zata fad'awa wai kuskure tayi? Ohhh my love ki dena biyewa yaran nan mana gwara ki fad'a a hukunta su ko kuma idan basuyi miki ba a kawo miki wasu kud'i ne fa za a biya su ba wani abu ba wannan ai beci ki d'aga murya a kai ba muryar ki fa abune me daraja ba akan ko wane abu ya kamata a jita ba yayi magana yana sakar mata wani sassanyan murmushi... Wanda yasa lokaci guda taji zuciyar ta tayi sanyi. A shagwa'be tace my dear ai yaran ne sai da haka banason raini su kuma kucakan banza gani suke kamar daidai suke da ni, Inaa haba haba waye ya isa ya had'a kansa dake sarauniyar mata ai babu shi kuma ba a yishi ba ki dena ma tunanin zasu had'a kansu da ke ai wutsiyar raqumi tayi nesa da qasa haba babbar yarinya, Farrrrr tayi da ido tana wani sakaran murmushi gaskiya na mori miji ga kyau ga iya komai ya iya soyayya gashi ya iya kalamai masu dad'i da zaqi gaskiya ne wutsiyar raqumi tayi nesa da qasa ko a yanzu nayiwa reetaj fintinkau, Murmushin gayya ta saki zata qare a wahala zata qare a biye biyen titi ni kuma na aure muhsin d'in gashi yanzu nazama tamkar sarauniya shi kansa duk abunda nace shine.. ga y'an aiki tamkar bayi.. na taka nera na hau nera na murza nera na zama manya ba sa"ar yara ba gaskiya ina ga babu wanda yakai muhsin kud'i a qasar nan nayi babbar sa"a nayi dace dama ai muhsin dani ya dace ba da bagidajiya ba,, Sake wani murmushin tayi muhsin ya kama hannun ta suka wuce bedroom... (Ni kuma nayi kwana....) Zeeny ce zaune ta zuba tagumi hannu bibbiyu Alina ce ta dafa kafad'ar ta tace mene ne wai besty?? Kin san fa bazan bari in juri ganin ki da damuwa ba ki fad'a min meye ya saki tagumi??? Hmmmm ta sauke nishi sannan tace alina duk yadda zanyi dan naga na shiga jikin ayaan abun yaci tura naso in kusance shi koda kad'an ne amma yaqi bani dama inason ayaan soyayya ta mutuwa idan ban auri ayaaan ba gaskiya ba rayuwa.. baya son gani kwata kwata nayi tunanin kawai baya shiga harkar mata ne ammma lokaci d'aya ya d'auko wata kidahuma aiki a ofis d'in sa itace zata dinga kula dashi da sauran abunda ya shafe shi wannan matsayin naso samu amma yaqi bani dama ya zanyi alinaaa???????? Ta fad'a da qarfi, alina ta dafa ta tace kwantar da hankali qawata karki wani tashi hankalin ki akan wata banza ko wacece ko waye ya shiga gaban mu sai mun tabbatar mun kaudashi muke hutawa , Sannan kara tsaye kawai wata tazo ta samu damuwa haba dai zeeny beb beci kiyi tunanin ta ba ita a suwa bata da wannan matsayin, Zeeny tace ba dole inyi tunanin ta ba alina baba na babban me kud'i ne amma haka na qasqantar da kaina naje nake aiki a kamfanin sa duk dan in samu kusanci dashi har na koya masa sona amma yaqi kinsan kuwa tin yaushe nako sonshi?? tinda naje yawon shaqatawa england na ganshi kallon farko naji ya tafi da imani na na bibiye shi tareda renon soyayyar sa amma har yanzu nakasa tasiri a kansa amma rana d'aya wata tazo tayi min kakagida wannan wace irin matsiyaciya ce wai? Hahahahah alina tasa dariya.. Zeeny beb zeeny wuta zeeny ashana zeeny koda kud'in ka sai da rabon ka zeeny iya kud'inka iya shagalin ka barikin ka aljihun ka....... Wai kamar ba ke ba yanzu akan wata wadda kikasan ko da asiri ayaan tayi masa qanqanta kike tunanin zata qwace miki shi tab ashe ma bakisan waye ayaan ba kawai sunan sa kikeji... Kamar ya alina?? Kamar ya ban san shi ba??? Alina tace y'ar talakawa ce fah y'ar matsiyata a hakan kike tunanin yadda yake jin kansa d'in nan ze iya ma kallon ta ?? Ai idan ya kalle ta ma sai yayi amai hyeeeeee ashe kinada aiki kuwa indai haka zakiyi, Zeeny tace to ya zanyi alina?? Ai ba abune me wahala ba wannan bata ishe mu kishi ba zeeny beb kawai ki rufe shafin ta a cikin littafin ki wannan ba matsala bace bamu da wani hurumi da ita kawai muyi yadda zamu jawo hankalin ayaan shine magana,, Murmushi zeeny tayi tace gaskiya kinyi a rayuwa shiyasa nake bala"in sonki darling hakan ya kamata muyi.. To yanzu ta ina zamu fara?? Alina ta gyara zama tace yanzu qara dagewa zakiyi akan sa karkiyi sanyi sanyi idan kikai haka bayan nan duk yadda muka yanayin yana canjawa idan bamuyi nasara ta wannan hanyar ba sai mu bi wata hanyar ai in yasan wata be san wata ba, Babu namijin da bama iya siye zuciyar sa kema kin sani alina amma shi duk wani kuntu kuntu da zamuyi baya tasiri... Alina tayi dariya tace... ban san meyesa kikai saurin karaya da lamarin ayaan ba haba zeeny shima fa namiji ne kuma haifar sa akai kamar ko wane namiji kuma kema kinsan mu y'an baiwa ne duk namijin da muka nema sai mun samu ko waye shi karki yi wannan tunanin ai ba"a haifi namijin da ze gagare mu ba babu shi a wannan duniyar,,,,, Zeeny tace kuma fah haka ne ai kuwa zanyi duk wadda zanyi alina... ko za"a mutu a rayuwu ko za"ayi yaqi a zubda jini ayi kashe kashe sai na samu ayaaan........ Haka sukai ta tattaunawa akan bawan Allah da be san ma sunayi ba,, Reetaj.................. Comment and share dan Allah🙏🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi😉😉 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *29~30* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Reetaj.. Tana zaune tayi tagumi hannu bibbiyu.. Shi kuwa yalla'bai aikin sa yake kamar shi kad'ai ne a wajen ko takanta baya bi, Kwatsam babu zato babu tsammani taji yana cewa ... Ke me yake damun d'an uwan ki?? Kallon sa tayi taga kamar ba shi yayi magana ba amma sai dai tasan shi d'in ne inda sabo ta saba da wannan miskilancin nasa, Cikin rashin fahimta tace yalla'bai wane d'an uwa na kuma?? Yayan ki baya da lafiya" Wane yaya na kuma??? Ohh ina ga yaya muktar yake magana a kai to amma meyesa ze ce bashi da lafiya bayan kuma lafiyar sa qalau ni dai a iya sani na bashi da wata rashin lafiya... Ohhh ko kuma irin abunda yaya hafiz yake yi shima zeyi min?? yaya hafiz idan yana so yace wa mutum bashi da hankali yana cewa bashi da lafiya" ai kuwa indai haka ne yaya na ba mahaukaci bane lafiyar sa qalau wallahi bazan yarda aci mutuncin sa ina zaune ba, Wannan tunanin ne ya darsu a zuciyar ta kuma ta yarda dashi dan a iya sanin ta yayan ta lafiya qalau yake ko zazza'bi bayayi, Zatayi magana ayaan ya katse ta yana cewa.. bayada lafiya ki gaya masa yaje yaga babban likita ,, Takaici ne ya kama reetaj akan me ze cewa yayan ta mahaukaci ?? A qufule tace nifa yaya na lafiyar sa qalau wallahi babu abunda ya same shi ni dai yalla'bai ka dena cewa yaya na bashi da lafiya, Zuba mata ido yayi ganin bilhaqqi al"haqqu bata yarda ba lafiyar yayan ta qalau , Murmushin gefen baki yayi a ransa yake cewa.. Wannan yarinyar fah wani lokacin tafi Ayaana quruciya lallai kuwa da yuwuwar yana 'boye musu ne amma yana tareda mummunan ciwo ita kuma ta gaza fahimta ta ni kuma bana da lokacin da zan zauna ina fad'a kina fad'a bazan iya zama in fahimtar dake ba,, Dawowar sa kenan a gajiye sauri sauri yake yaje ya huta amma sai dai yana ta hon amma anqi bud'e masa ya 'bata kusan mintuna biyar ko fi yana aikin abu d'aya ganin basu da niyar bud'ewa yasa ya fito ya nufi tanqamemen get d'in ta qaramar qofar yaso shiga amma yaji ta a kulle.. Shafar sumar sa yayi yana tunanin wannan irin shirme da shiriri ta duk da yasan aikin baze wuce na ayaana ba ta yuwu itace ta janye ma"aikatan gidan zuwa wani wajen inda Allah ya rufa masa asiri a mukullan gidan ko wanne ana bashi guda d'aya ya kan tafi ko ina ze je da mukullin qofar get d'in dan gujewa irin haka.. Dakko wa yayi ya bud'e ya shiga tin kafin ya qarasa ya fara jin sauti na tashi, Duk ma"aikatan gidan tasa sun ajiye kayan aikin su tasa sun sha d'amara kuma ta jerasu a layi duk wanda yayi ba daidai ba sai ta gasa masa aya a hannu, Ita kuwa rigace me qaramin hannu a jikin ta ko cibiyar ta bata rufe ba tarkacen kayan adon da suke qugun ta ne suka temaka wajen rufe inda rigar bata rufe ba inda babu su kuwa a sulun ta zata bayyana sai wani d'an qaramin sket iya cinya, Ta shiga gaban su tana basu horon rawa sauti ta ko ina tashi yake.. Tasa wata waqar india me taken *dhaiya dhaiyaaa* Rawa take tuquri tana tsalle tsalle sai kace.. (Aishwarya rai bachchan..) Daka gansu kasan sun gama galabaita sun wahala dan kuwa akwai wahala a rawar gashi su ba qananun yara masu ji da qarfi ba gashi akwai y'an duma duma lukutaye a cikin su amma batayi la"akari da hakan ba... Kuma babu me iya qetarewa ko yace bazeyi ba babu wanda ze iya yin ba daidai ba ma dan mugun tsoron kaidin ta suke.. na lokaci d'aya zasu 'bata mata rai akan ta kuma nasu ran ze iya 'baci har na tsawon rayuwar su shiyasa duk abunda tace suyi basa musawa, Kallo ayaan ya bita dashi cikin takaici bashida ta cewa dan haka ya shige cikin gida, A babban falo ya tarar dasu suna hirar sai shewa suke suna ganin sa sukayo kansa Ayaat ce ta fara d'afe shi tana dariya kafin sithara ta qara so, Riqe da hannun su duka biyun ya qarasa ciki wajen ammuu ya fara zuwa rungume ta yayi ta sa masa albarka sannan ya nufi Annaa itama sa masa albarka tayi shi kuwa sai murmushi yake d'ai da d'ai qannen sa suke rungumar sa cike da farin ciki shima murmushi yake zubawa su sithara sarakan labari har ta fara fesa masa... Wajen mhamah yayi ya dafa qafar ta hannun ta na dama ta d'ora a kansa tana murmushi har na wani lokaci sannan ta sauke miqewa yayi ya rungume ta kafin ya zauna gefen ta yana qare musu kallo cike da qauna ayaat da sithara da khaireee sai surutu suke masa.. ba ma sauraran su yake ba dan yau tafff yake da takaicin ayaana, Murya Qasa qasa yace wai yanzu babu me tsawatarwa yarinyar can har sai aarmaan ya dawo kenan?? Roooh ne yayi zumbur yace bhaiya ai an gama magana dama ni umarni kawai nake jira shiyasa najira ka dawo idan da nayi magana zaa tuhumeni waye yasani amma tinda ka riga ka fad'a ni nan me cika aiki ne yanzu zaka ga maganin ta, Islam yace wallahi duk ta addabemu bhaiya sai wahalar da masu aiki take kuma babu wanda ze ce qala nima bari kaga in tashi yanzu zataga madarar hauka, Mhamah ce ta dakatar dasu da cewa... Roooh.... Tsayawa yayi sannan ya juyo, Murmushin ta wanda ba kasafai ake gane inda ya dosa ba tayi tace nagaji da wannan baitukan naku me kama da jurwaye.. Hmm'' babu wanda zece qala ba??? To yanzu ma zanga wanda ya isa ya fad'a.. Bazaku bar yarinya tayi farin ciki ba yanzu idan bata mori quruciyar ta ba sai yaushe ?? Nan gaba da kud'i aka ce tayi baza tayi ba ku barta kawai zata dena" Cikin takaici roooh ya dawo yana cewa haba mhamah wallahi duk kece kike sangarta yarinyar nan wai sai kice quruciya ce zata dena idan bata dena quruciyan yanzu ba sai tayi y'ay'a kenan?? Sithara kuma tafi qarfin quriciya tinda ita idan tayi haka zaa a rufe ido ayi mata fiki fiki amma ita sai kice quruciya mhamah wai meyesa duk kinfi son ayaana ne a kan mu?? Hmm... ka gama surutan naka sannan kayi tunani sosai wannan zafin ran naka baya da wata fa"ida ka gane??,,, Kai kuma bhetaa ka dena tsawwalawa akan ayaana kaji ko??? Jinjina kai kawai yayi kamar ya fashe da kuka , Ammuu ce ta shiga zancen tace haba didi ki bari dan Allah su hanata mana ya kamata tasan abunda take yi fah ya kamata a dinga hukunta ta in ba haka ba ba denawa zatayi ba' Aslam ne yace ai duk laifin bhaiyan ne ma wallahi ranar nan har bhai ya kusa tafasa ta yazo ya hana da ya bari ya chafala ta ko bata dena ba da yanzu ai mun d'an rage fitina ko na sati d'aya ne dan nasan dole tayi jinya kunga mun samu mu huta na d'an lokaci, Islam zeyi magana mhamah ta doka tsawa" Yaaa....isaaa....!!!!! Haka kuke cewa koh ??? To kuji kuma ku sani duk wanda ya 'bata mata rai saina sa'bawa tunanin sa '''""" Kowa shiru yayi babu wanda ya qara magana, Suna haka ne ta shigo jikinta a jiqe jalaf da alama daga ruwa take... Har ta hau sama ta leqo cikin d'aga murya tace... Shadowwww'''!!!!!! 'Daga kai yayi yana kallon ta ta kashe masa ido d'aya kafin tace kaje ka shigo da motar ka na gama sai kuma gobe daga haka ta juya ta haye sama tana kwarkwasa,,, Runtse ido yayi da qarfi yana anbaton yaa allah,, Wurgawa islam mukullin motar yayi ba tareda yayi magana ba, Tashi sukai su duka ukun roooh islam aslam suka fita sithara da ayaat suka mara musu baya... Haka rayuwa taci gaba da tafiya reetaj bata gajiya da zuwa aiki ba duk da kuwa bata wani sukuni sai dai tayi ta tagumi, Yauma kamar kullum tana zaune a fakaice take kukan ta tana share hawayen dan kar yaga tana kukan.. Ido ya zuba mata zuciyar sa babu dad'i gaskiya har ransa yaji be kyau ta mata ba bayan yasan irin halin da take ciki kuma ta nemi aiki dan ta rage damuwa amma yazo yana qara sata kuka gaskiya yayi ba daidai ba a matsayin sa na babban likita yasan illar hakan be kamata ya hanata shiga mutane ba kuma ya barta da damuwa, Furzar da zazzafar iska yayi yana yamutsa sumar sa cikin harshen hindi yace ... Meyesa na kasan ce wani baud'ad'd'en mutum ?? Gaskiya ina cutar da yarinyar nan ya zama dole na na temaka mata.. yaci na rage wannan nauyin bakin nawa.. nine ya kamata na de'be mata kewa tinda na hanata shiga cikin mutane gashi ma naga kamar tsoro na takeji ta kasa sakin jiki dani har yau bana jin dad'in hakan gaskiya.. kar na jefata cikin wani hali iya abunda akai mata ma ya ishe ta yanzu tana buqatar farin ciki gaskiya,, Reetaj tin da ya fara magana ta goge hawayen ta ta zuba masa ido cikin mamaki tinda take dashi yaune karon farko da taji yayi magana me tsayin haka duk da batajin abunda yake cewa amma ta lura yana cikin damuwa , Kasa rufe baki tayi tace yalla'bai naji kanata magana amma banajin abunda kake cewa ko kamanta ni bahaushiya ce ?? Akwai wata matsalar ne ?? Sai a lokacin ya d'ago yana kallon ta da idanun sa da suka fara canja launi sai wani tarwad'i tarwad'i qwayar idon nasa suke yi shi kansa be san a zahiri yake maganar ba a zuci ba shafa kansa yayi ya girgiza mata kai alamar a"a, Reetaj kuwa tsoro ne ya fara kamata dan bata ta'ba ganin sa cikin irin wannan yanayin ba lokaci d'aya yana nema ya burkice mata kallo d'aya tayiwa idon nasa taji bata marmarin qarawa dan jitayi idon nasa yana nema ya d'auke ganin ta , Bata yarda da girgiza kan da yayi mata ba dan bata gane asalin abunda yake nufi ba a daddafe ta qara cewa yalla'bai meye ya faru ne ?? Nifa tsoro nakeji' Runtse ido yayi yace tashi ki tafi gida'' Yalla'bai to meyesa naga lokacin tashi na beyi ba'' Ni nace ki tafi ki " Jiki ba qwari ta tashi ta fita kamar kazar da qwai ya fashewa a ciki, Ruwan sanyi ya d'auka ya bud'e ya tsiyaya a kofi sannan ya sha ajiyar zuciya ya sauke ya tashi ya tattara y'an komatsen sa shima yabar kamfanin ,, Yasan idan ya koma gida mhamah zata tsare shi da tuhumar abunda yasa shi damuwa kuma ba ze iya 'boye mata ba ko yayi shiru zata gane akwai wata a qasa shi kuma bayajin ze iya sa reetaj a cikin rigimar mhamah.. dan kuwa kwata kwata bata son wani abunda ze zama silar saka d'an ta damuwa ko na one second ne kuma ko meye shi ko waye shi ta tsane shi kenan kuma shikenan ya fad'a cikin komar ta reetaj kuwa baiwar Allah ce wadda idan baka temaka mata ka sata farin ciki ba baka da dalilin sata baqin ciki kuwa.. dan hakan ba qaramin alhaki bane zaka d'auka, gidan kakar su ya wuce kawai shine mafi sauqi tareda shan aniyar salwantar da duk wani jin kansa akan reetaj zeyi iya qoqarin sa dan ganin ya sata dariya koda kuwa hakan zeyi sanadin rabuwar numfashin sa da gangar jikin sa yayi wa kansa wannan alqawarin kuma shi mutum ne wanda idan yace zeyi kawai zeyi komai wuya komai tsanani idan yace baze ba ta zauna kuma idan yasa a ransa zeyin da izinin Allah yanayi wannan a jinin sa yake kuma gada yayi,,, To ku team reetaj kunji dai 😉😉😉😉 Comment and share dan Allah🙏🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *31~32* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Yau ba a mota take ba innan tace za"a kaita unguwa dan haka babu me d'aukar mota a gajiye take gashi sai neman adaidaita sahu take amma ta rasa yau da alama suna wahala. Wata baqar motace ta tsaya a gaban ta kallo d'aya zakai mata kasan asalin me tsada ce qirjinta ne yafara bugun tara!!! Tara!!! Ta ware ido tana kallon motar cike da fargabar wanda zata gani fitowa yayi ya zagayo cikin girmamawa yace madam yalla'bai yace azo a kaiki gida, A diririce tace wa.. wane yalla'bai?? *Yalla'bai Dabo*. Yalla'bai dabo kuma waye shi ?? Kaga banason shashanci malam ka ware daga nan , Beyi mata musu ba yayi gefe wayar sa ya ciro ya danna kira cikin lokaci qanqani ya d'auka ba tareda yayi magana ba, Miqo mata wayar yayi yasa qara yadda zataji.. muryar ayaan ce ta doki dodon kunnen ta.. kije ya kaiki gida, Haka kawai yace ya katse kiran jiki ba qwari ta shiga lintsimemiyar motar baqa me baqin glass shiru kawai tayi tana kallon hanya tareda tunani kala daban daban haka kawai taji tana son ganin y'ar uwar ta wadda har yau takasa cire irin son da take mata gaskiya ya kamata ta ziyarce ta a matsayin ta na yayar ta taga a halin da take ciki Tinda yau ta fito da wuri, Kallon direban tayi tace dan Allah ka kaini wani waje mana, Madam duk inda kikace zakije nan zan kaiki ranki ya dad'e kiyi min kwatancen inda zan kaiki kawai amma sai dai yalla'bai yace in tabbatar kin shiga gidan ku sannan in tafi dan haka zan jira ki kigama abunda zakiyi sai in kaiki gida domin cika alqawarin da na d'auka, Sunkuyar da kai tayi tana tunanin dalilin da yasa yaran ayaan suke girmama ta karfa suyi tunanin ko tafisu matsayi ne itama ma"aikaciya ce a qarqashin sa kamar su bawai tana da wani matsayin ne bayan wannan ba, Kwatance tayi masa na gidan awaaz kamar yadda ya buqata kai tsaye kuwa ya sauya hanya zuwa can d'in...... Duk da cikin damuwa yake amma hakan be hanashi fara"a ba da yaga kaka, ita ma murna take sosai da ganin sa tana dariya tace maraba da ba"indiyen mutum daga ina haka kodai kayi 'batan dabo ne?? Murmushi yayi tareda girgiza mata kai, Tace opp ai kaji kuma yaren kuramen dai.. yanzu to me kake so babban me gida na inyi maka na farin cikin zuwan ka?? Kuma gashi har yau dai baka iya cin abincin mu ba sai na indiyawa kuma yau dambu nayi ko in zubo maka kaci ko kad'an ne?? Yatsine fuska yayi kamar wanda yaga abun qyama ya turo d'an bakin sa me d'auke da pink lips, Riqe ha'ba kaka tayi tace kuma dai.. shagwa'bar ma dai har yanzu tana nan... To me kake so me gida kar kace na barka da yunwa nidai ban iya abincin indiyawa ba sai dai namu na hausa shima ban iya na zamani ba sai dai namu na tsofaffi, Langwa'bar da kai yayi alamar duka baya so, Kaka tace umm.. lallai wannan d'iya Hindoo ta iya reno ta reni mahaifin ka ta iya yimasa danbun rama ta iya yi masa tuwon dawa harda miyar tafasa.. amma kai ta rene ka na tsawon shekaru d'aid'ai d'aid'ai har kusan talatin kuma ka rayu a cikin hausawa amma baka iya cin abincin su ba lallai tayi qoqari.. Shi kaga mahaifin ka babu abunda bayaci babu ruwan sa da irin tarin kud'i da dukiyar da Allah yayi masa ko daa' can ma sai yace shidai irin abincin talakawa zeci babu ruwan sa da taliya amma kudai kuci taliya kuci taliya kawai musamman irin ta yaran nan shiyasa kullum kuke tsawo zaqaqa, kuyi ta fama da shinkafa kuna shan shayi bunu sai ma kun qara lipton shiyasa bakwa qiba kullum jiya .i. yau.. Shi dai dariya kawai yake yanason surutan nan na kaka idan ta tashi kawai ita daaa take tunawa, Kallon ta yayi yace kaka ta ta kaina ko cocholate kika bani ma nagode, Hmm... Cokaleti dai aikin kenan shan zaqi da zafi had'a gishiri da suga guri d'aya , Yayi dariya yace.. Kaka ta ba cokaleti ake cewa ba, To koma dai meye ai ka gane me nake nufi yanzu bari in d'akko maka sai kai ta sha sannan mu gaisa muyi hirar yaushe gamo tinda yanzu bakwa ziyara jaaa"irai kaga iyayen ku kullum sai sun zo sun gaishe mu baqaramin abu bane yake hanasu zuwa kullum amma ku banda ku, Shi dai murmushi kawai yayi, Ta tashi ta tafi d'akko masa, Ba zato ba tsammani yaga ayaana tsaye a kan sa ido ya zuba mata cike da mamakin duk tsiya dai yasan makaranta aka tura ta da alama dai gwangwaneta tayi, Cike da tsiwa tace kaii me kake kallo ne wai.. meye ya kawo ka gidan nan?? Kace wani kakar ka.. ko ai kai yanzu baka da wata kaka duk sun riga sun sheqa kuma dama ba sanin ta akai ba hasashen ma da ake kawai y'ar yawon ta zubar ce tazo ta haifeshi kuma taci gaba da tafiya ka dena wani kiranta kakar ka kaje kai tambaya ina taka take amma ba wannan ba kaji ko??? Idon sa da suka qara rikicewa ya zuba mata cikin baqin ciki da 'bacin rai... mahaifina????, Gira d'aya ta d'aga masa alamar eh hakan take nufi ta qara da cewa wannan siyan ta akai ba ta asalin bace kaje ka nemo waccan shishshigin nan naka ya fara wuce gona da iri, Baze iya jurar zaman gidan ba dan haka ya tashi ya tafi kafin kaka ta dawo, Tana zuwa ta tarar da ayaana ta zabga tagumi, Qarasowa tayi tace lafiya qawata ina yayan naki yake ??, Kuka ayaana ta saki tana cewa yanzu kaka dan Allah meyesa bhaiya ze ci miki mutunci haka me kikai masa?? Wai harda cewa ke ba kakar sa bace Allah ya kyauta ki zama kakar sa wai ke siyo ki akai kuma ke y'ar yawon ta zubar ce baki da wani amfani saboda haka baze zauna a gidan ba cokaletin ki na banza allah ya kyauta yaci abun hannun ki qazamar banza anzo an jibge ki a gidan mutane baki da jikan ki na kanki sai dai kita cewa y'ay'an mutane jikokin ki to shi ba jikan ki bane kije ki nemo naki jikan,,, Zaman y'an bori kaka tayi tana numfarfashi yanzu yaron nan ne ya fad'i haka?? Ayaana tace nasan dama bazaki yarda ba nima sai da ya qare min zagi sannan ya tashi yayi tafiyar sa , Kuka kaka ta farayi cikin baqin ciki da takaici. Tace ai kuwa sai na kira iyayen sa na tambaye su yaushe suka siyo ni kuma yaushe nake yawon banza,, Koda ya isa samu yayi ya salalla'ba ba tareda ya bari kowa ya ganshi ba ya wuce sashin su, Da daddare kowa ya hallara a cikin gidan suna hira sai ga kiran kaka yazo.. Abbhai ne ya d'auka cikin biyayya ya gaishe ta, Bazan amsa ba yanzu haka alqawari yace y'ay'an nan?? Cikin rashin fahimta abbhai yace ummin mu ban gane ba meye faru ne ?? Bhabhai ne ya kar'be wayar yasa handsfree yadda kowa ze ji yace ummin mu me yake faruwa ne ?? Tana kuka ta zayyana musu abunda ayaana tace mata a matsayin ayaan ne ya fad'a, Ai kuwa take ran ko wannan su ya 'baci, Bhabha ne yace a nemo masa ayaaan ba musu Abeei ya tashi jiki ba qwari yaje ya kira d'an uwan sa, Abbhai da abbu da nasiha zasuyi masa amma bhabai da bhabha suka fara fad'a ta inda suke shiga ba tanan suke fita ba, Sunkuyar da kai ayaan yayi hawayen baqin ciki suka sheqo masa, Bhabhai yace kukan banzan me kuma zakai min anan ?? Bhabhai nifa ban sani ba bance mata kom.... Tsawa bhabhai ya daka masa kana nufin qarya zatai maka ummin ?? Ya d'aga hannu ze sheqe shi da mari.. mhamah ta dakatar dashi cikin tsawaa tace..... Meri!!!! Patteei!!!!!!! Sai da kowa ya firgita saboda yadda tayi magana cikin qaraji musamman ma ganin wanda take dokawa tsawa haka shine yafi firgita yaran su da suke wajen................................. Reetaj jikin ta na d'ari d'ari ta shiga gidan a falo ta tsaya ta tambayi y'ar aiki matar gidan.. Tace tana sama sai dai a sanar mata , Reetaj tace to dan Allah jeki ki sanar mata, To wacece zance mata ?? Kice mata reetaj ce , To ta juya ta tafi kiran awaaz ko mazauni basu bata ba , Haka take ta tsayuwa har ta gaji sai ga y'ar aikin tazo tace mata wai tace me ke tafe dake ?? Cikin mamaki reetaj tace meke tafe dani ko dai bata gane wace ba kice mata reetaj ce fah yayar ta ko gurin zama fah baku bani ba kun barni a tsaye kuna min wata tambaya , Samira tayi dariya tace kiyi haqiri haka tsarin uwar d'akin mu yake idan muka baki wajen zama ba tareda izinin ta ba shikenan tamu ta qare har sai tace mu karrama mutum sannan mukeyi da alamu ma ke baki da wata daraja a gurin ta ba ma lallai ta fito ba , Mutuwar tsaye reetaj tayi saboda mamakin irin wannan sabuwar rayuwa da awaaz ta tsirarwa kanta saboda rashin tsoron allah, ko zata wulaqanta wani ai ni beci ta wulaqantani ba ko dan gashi ma y'ar aikin ta ma bata qyale ni ba bare ita?? Nima me ya kawoni gidan awaaz tinda nasan ita da gaske ta tsane ni ta manta da duk irin shaquwar da mukayi abun duniya ya saka ta cikin rud'ani? Samira ce ta dawo tace .. Tace ke d'in me kike buqata wane temako zata baki ?? Hawayen da suka cicciko idon ta ne suka gangaro tace babu komai dama na dad'e ban ganta ba shine nace bari nazo mu gaisa amma zan tafi sai anjima , Aa ki tsaya ai tace in qarasa dake falon ki zauna , Reetaj ta so tafiya amma allah ma ya sani tana son ganin y'ar uwar ta shiyasa tabi bayan samira, Kan sofa ta zauna tana tsammanin fitowar awaaz.. Tin tana sa rai cikin qaramin lokaci har lokaci ya girma tafi minti 20 kafin ta fito cikin wata shiga ta alfarma taku take cikin kasaita kamar wata giwar sarki tana taunar cingam qaras qaras , Murmushi reetaj take da ganin ta tace awaaz sai kika ganni kwatsam ko?? Ko kallon ta batayi ba sai qwalawa samira kira da tayi , Samira tazo jikinta na tsuma tace gani ranki yadad'e. Awaaz tace bani kuncin ki , Haka samira ta miqo mata fuska ta zabga mata tafi sannan tace. Nace miki ko wace qazanta nake d'orawa a kan kujera ta ??me yasa zaki sa wannan mara galihun ta zauna min a kan kujera?? Samira tace kiyi haquri ranki yadad'e, Baiwar Allah ki sauka ki zauna a kan carpet, Zamewa reetaj tayi ta zauna a qasa, Awaaz ta hakince a kan kujera sannan ta kalli reetaj cike da qasqanci tace ke kuma ina jinki kinzo dandalar arziki ne ?? Kodai wata alfarmar kikazo nema?? Reetaj tana murmushin ta wanda baka iya fassarashi a lokacin da take cikin baqin ciki ta girgiza kai tace a"a kawai nazo mu gaisa ne , Awaaz tace ki fad'i gaskiya karkiji kunya ta idan te mako kikazo nema , A"a awaaz nifa banzo neman komai gurin ki ba kawai gaisawa zamuyi, Awaaz tayi qaras qarassannan tace shikenan ai mun gaisa sai ki tashi ki tafi tashi tayi ta watsa mata kud'i sababbi y'an d'ari d'ari tace gashinan ki kwashe sai kiyi na mota ko ki rabawa qolawan ki, Tayi gaba tana cewa asabe maza a tsaftace falon nan da Alla a fesa turare a gyara kan kujeran can da ta zauna, Murmushi reetaj tayi tace nagode sosai awaaz amma bana buqatar wannan kud'in naki dan a motar Dabo aka kawo ni su kuma qolawa na sun fi qarfin d'ari d'arin ki dan su ba yara bane daga haka ta fice tana sharar qwallah , Awaaz kuwa suman tsaye tai jin wanda reetaj ta ambata DABO?? Ai kuwa tana yawan jin dabo a bakin muhsin kuma yace mata masu mugun kud'i ne qirjin ta ne yafara bugawa rass rasss tayaya hakan zata faru ina reetaj zata samu motar Dabo ai kuwa qarya take gaskiya qarya take bazan yarda ba, Awaaz ta gazgatawa kanta cewa qarya reetaj take dan haka abun be dame ta ba ko banza dai ta muzguna mata kuma ta nuna mata iyakar ta ta nuna mata yanzu tafi qarfin ta ta riga ta wuce tsara murmushin qeta ta saki sannan ta juya taci gaba da tafiya,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, Comment and share dan Allah🙏🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *33~34* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Mhamah.. Jikinta har kakkarwa yake saboda tsabar b'acin rai... Kar ka sake ka dokar min d'a, Ta fad'a tana zazzaro masa gwara gwaran idanun ta wanda suka wadatu da gazal, Abbhai ne ya kalle ta cikin takaici yace wa kike daka wa tsawa akan d'an ki haka?? Akan me bazan yi tsawa ba?? Akan me zan bari a dokar min d'a na akan abunda ba shi ne ya aika ta ba ?? Ba zan lamunci hakan ba kuma duk wanda ya sake hannun sa yayi gigin ta'ba min d'a na rantse bazan qyale shi ba , Bhabha cikin 'bacin rai yace yanzu kenan kina nufin idan d'an ki yayi laifi ba za a hukunta shi ba ko baza ai masa fad'a ba?? Mu zuba ido kike nufi ?? Bhabhai yace haka kike so kiji ko to idan shi bata haife shi ba mu ta haife mu uwa ce a wajen mu, Qasaitaccen takun ta tayi d'ai d'ai har sau uku kafin tace idan d'a na yayi laifi indai har nasan yayi bazan ta'ba hanawa a hukunta shi ba kafin ma wani yayi qoqarin hakan da kaina zan hukunta shi amma ban yarda a d'ora masa lafin da bashi ne yayi ba kuma duk wanda yake da shirin hakan yayi ni kuma zan baku mamaki, Daga haka ta haye sama tana huci sithara da roooh ne suka mara mata baya sai faman kiran ta sithara take mhamah ko kallon su batayi ba, Sai da ta dangana da barandar ta ta sama sannan ta tsaya tana kallon qasa.. Roooh yace mham... Be qarasa ba ta katse shi da cewa... yaa'' isaa' haka roooh bana buqatar kowa kawai ku tafi ku barni ni kad'ai kar ran ku ya 'baci yanzu, Babu yadda suka iya haka suka baro ta sai kai kawo take ta rasa zaune ta kasa tsaye, A qasa kuwa abbu ne yace gaskiya kun 'bata mata rai da yawa ba haka ya kamata kuyi ba, ammuu ta ta'be baki tace dama mana ai duk me hankali indai yaji wannan zance yasan zance ne mara tushe ayaan baze aikata hakan ba amma su an fad'a sun yarda har suna 'batawa yaro rai beji ba be gani ba, Bhabhai yace kina nufin dai mu bamu da hankali?? A"a d'an uwa ba haka nake nufi ba, Abbhai ne ya kalle ta yace maza ki tattarasu ku koma ciki, Yadda yace hakan tayi shi kuma ya maida kallon sa ga y'an uwan sa yace a nan dai qanwa ta tana da gaskiya sannan ammuu ma gaskiya ta fad'a yaya Almustafa kaine babba kai ya kamata ace ka fara tunani me zurfi dan shi dama d'an uwa na kawai koda yaushe a hasale yake amma tsakani ga Allah ya kamata muyi tunani a kai ayaan baze fad'i haka ba in da ace ayaana aka ce zan iya yarda amma ba ayaan ba , ya kalli bhabhai yace.. Haba d'an uwa na meyesa kake hanzari akan irin haka kawai dan kanajin cewa kaine ka haife d'an shikenan sai kai ta masa fad'a akan abunda kasan ko a wasan kwaikwayo baze yuwu ba?? bance ummin mu tayi qarya ba amma ku tambaye ta indai tace muku a gaban ta ya fad'a ta gani da idon ta taji da kunnen ta to na yarda amma itama fad'a mata akai fah ita ma ta fad'a mana kuma irin haka yaro baya buqatar hayaniya nasiha za muyi masa koda yana da laifi ku fahimta mana y'an uwa na , Abbu yace gaskiya ne wannan nima dai nayi mamaki sosai ya kamata muyi bincike kafin yanke hukunci kun ga yanzu kun 'batawa hindoo rai kuma ai ba kwace zaku ga laifin ta ba dan tayi magana a kan gaskiya kuma kun san bata goyon bayan yaro sai da dalili, Bhabha yace eh gaskiya ne hakan ma amma yana da kyau ayiwa yaro fad'a idan akace yayi laifi musamman a wajen babba saboda sauran yaran ma duk me shirin yayi irin laifin ko makamancin hakan ze ji tsoro kuma koda be aikata ba ya kamata su san irin darajar da manya suke dashi, Bhabhai yace ni kukan da naji ummin mu nayi shine ya tayar min da hankali, Muryar roooh ce ta katse su a zuciye yace Gashi nan mhamah ma ranta ya 'baci baku san ko waye ya had'a munafurcin sa ya fad'a ba kawai kun yiwa yaya na fad'a ta yuwu ma wannan shaid'aniyar yarinyar ce ta had'a fad'an kuma indai na gane itace duk abunda nayi mata ita ta siya ta yuwu ma sai na kashe ta dan na riga nayiwa kaina alqawarin duk wanda ya ta'ba min yaya na bazan qyale shi ba, Zuba masa ido sukayi shi kuwa ya wuce abunsa Abbhai yace kaga irin ta ko shi wancan yafika zuciya d'an uwa na kuma gaskiyar sa dan kuwa ayaana sai dai Allah ya shirya kawai amma bata ji gaskiya.... Basu wani tsaya jajantawa ba suka ci gaba da hirar su... Mhamah tana tsaye ayaana ta hawo kusa da ita ta nufa tace mhamah ?? Mhamah wai meyesa kike ta fushi haka?? Mhamah dai bata ko motsa ba bare ta sa ran zata kula ta zata kuma wata maganar mhamah ta dakatar da ita ta juyo tana zuba mata idanun ta masu kwarjini tace na sani.. Firgita ayaana tayi ganin mhamah tayi kamar ba ita ba a tsorace tace mhaa... Katse ta tayi tana nuna ta da yatsa tace.... Karki fad'a min komai na sani komai ummi tace anyi mata kece kika shirya kuma kika fad'a akwai abunda zaki fad'a min ne?? ??????? Ayaaan shine d'an da na fara haifa ina son shi fiye da duk wani zaton mutum zan iya jurar komai amma bazan juri ganin 'bacin ran sa ba ko meye zakiyi masa wannan a tsakanin ku ne amma karki sake ki had'a shi fad'a da iyayen sa ko ki aibata shi idan kikai hakan tabbas zaki gamu da 'bacin rai na.. Na tsani ko mene ne yasa shi damuwa, Farin cikin sa shine farin ciki na rasa farin ciki na kuwa shine yake nufin rabuwa da farin ciki a cikin wannan gidan namu... Ayaaana fashewa tayi da kuka tayi matuqar firgita da ganin yadda mhamah ta canja lokaci guda ta iya cewa bata ta'ba ganin 'bacin ranta irin na yau ba tinda take... sai yau ta tabbatar da irin muhimmancin da ayaan yake dashi a gurin mhamah murya na rawa tace... mhamah dan..... Katse ta tayi da cewa kinyi kuskure kiyi gaggawar gyarawa ina so kije ki bashi haquri sannan ki fad'a wa ummin mu duk abunda kika fad'a qarya ne kinji ko??????????? Da gudu ta juya kai tsaye sashin su ta nufa a d'an qaramin falon sa ta tarar dashi yana zaune kan kujera yana danne danne, A kan sa ta tsaya tana kuka taqi magana ido ya zuba mata yana mamakin abunda ya kawo ta yana shirin yayi magana ta fad'a jikin sa qanqame shi tayi tana ci gaba da rero baitukan kukan ta... Shiru yayi mata itama batace qala ba sai kuka har bacci ya kwashe ta sai da ya kammala abunda yake sannan ya d'auke ta cilak ya sa'ba ta a kafad'a lokacin har dare yayi sosai kusan 12;00 ta wuce ... Ba tareda tsoro ko shakka ba ya nufi shashin mhamah da ita... Haka ya wuce abbhai da bhabhai a falo ko kallon inda suke beyi ba ya wuce sunyi mamakin ganin su tare mutanen da basa iya had'a hanya,, Mhamah tana zaune bakin gado tana lazumi ya shiga ya wani sauke rumfar ido mhamahn ma ko kallon ta beyi ba kan makeken gadon ta ya qarasa ya kwantar da ayaana ya lullu'be ta ya juya ze fita har yaje qofa mhamah ta kira shi... Meri bechchaah""!!!!! Tsayawa yayi kamar wanda akaiwa dole yace mhamah?? Murmushi tayi tace zo nan ka zauna, beyi gardama ba ya zauna kusa da ita kamar bata san anyi ba tace me ayaana take a wajen ka kuma?? Mhamah nima ban sani ba kawai tazo tana ta kuka ne har tayi bacci ,, Hmmm shikenan amma ranka ya 'baci ko?? Ka fad'a min gaskiya ya akai hakan ta faru shin kaine ka fad'a da gaske ?? Ko kuma ayaana ce dai?? Shiru yayi sai ma rungume ta da yayi yana zubda qwallah Murmushi tayi tace kana da saurin kuka bhetaaa shiyasa ayaana take raina ka kayi shiru baka fad'a min ba? Mhamaaah"" A shagwa'be ya kira sunan ta.. Ta amsa da uhmm ? Inyi shiru ko ?? To shikenan na dena magana kaima ka dena kuka komai ya wuce indai akan 'bacin ran da mahaifin ka yayi ne shima wannan ya wuce kaje ka kwanta kayi bacci ka huta gobe zaka fita da wuri nima in Allah ya yarda da wuri zan fita zanje asibiti zan duba marasa lafiya kaji kayi addu'a kafin Kayi Bacci... Ko dai inzo in raka ka?? Girgiza kai yayi alamar a"a, Washe gari tin sassafe ayaana taje har gida ta gaya wa ummi cewar ai qarya take nan kuwa ummi ta fara kuka jage jage ... Babu 'bata lokaci ta taso qeyar ayaana suka taho wai tazo bawa me gidan ta haquri ayaana kuwa sai zare ido take ganin aarmaan da roooh sai harara garke suke mata tasan su kad'ai ne zasu iya lallasa ta bhabhai da bhabha sun d'anyi mamakin jin cewa ayaana ce ta had'a wannan kitimurmura abbhai kuwa dama yasan halin kayar sa tinda shine ya haife ta shiyasa dama be gazgata lamarin ba tun farko yasan akwai lauje a cikin nad'i, Islam ya kwashe da dariya ganin yadda kowa jikin sa yayi sanyi gashi dai ummin har yanzu kuka take tana cewa dole sai ayaaan yace ya yafe mata shi kuwa da alama allurar miskilancin nasa ta motsa yayi banza da ita sai qasa qasa yake da ido.. Aslam ya kalle shi yace kai kuma lafiya ??? Be dena dariyar ba yace abun ne ya kaimin harr... Mad'iga in gaya maka.. wai tazo tace an mata laifi yanzu kuma sai an yafe mata kaji wata fitina fah su su bhabhai basu sani ba wannan tsohuwar fa tafara rikicewa, Ayaat ma dariya tasa tace wallahi nima naga alamar hakan ga dai yadda take kuka harda majinar ta abun ta,, Suka kwashe da dariya duka yaran sai suka fara dariya ummi ta tsaya da kukan tana kallon su ganin da gaske suke yasa taqara fashe wa da kuka tana cewa yanzu saboda Allah dariya kuke min kaduba ka gani fah dan Allah,, Ayaaan ne ya kira sunan islam a tsawace hakan yasa duk sukai shiru suna muzurai, Da qyar suka samu suka lalla'ba ummi dan kuwa da gaske ta fara rikici su kansu su bhabha sai da suka jinjinawa lamarin ta... Bayan ta tafi aarmaan yaso ya casa ayaana amma ayaan ya hana dole ya haqura,,, Reeetaj.. Cikin doguwar rigar atamfa ta shirya ta yafa mayafin ta a ka tayi kyau sosai duk da ba kwalliya tayi ba bama a nutse tayi shirin ba dan kuwa gani take ta makara mukullin mota ta d'auka ta fice tana sauri sauri karo tayi da yaya hafiz tace ina kwana yaya hafiz bata tsammaci ze amsa ba sai taji yace.. Lafiya reeetaj yaya ahmad fa fad'a suke akan wannan aikin naki bazaki iya haqura ba?? Karfa abba ya qara yin fushi dake , Langa'bar da kai tayi tace babu yadda na iya ne yaya hafiz dan Allah karka hanani kai min fatan alkhairi kawai bazan iya zaman gidan ba koda yaushe cikin qunci nake Abba ma nasan baze yi fad'a ba insha Allah, To shikenan ki kula, Toh nagode wuce wa tayi ta shiga mota ta fece, Lokacin da taje yalla'bai be iso ba hakan yasa suka fara sharholiya ita da ameeed labari yake bata akan qasar su ita kuwa sai dariya take dan ameeed akwai shi da bwarkwanci, Shigowar yalla'bai ne yasa ya tashi yana cewa barka da zuwa yalla'bai yanzu ma zan koma kan aiki na ai dama kawai ina bawa madam labari ne shin.... Ayaan ya katse shi da cewa to waya tambaye ka??? 'Dan magananniya kai!!!!! Sum..sum.. Yayi ya zirare ya kwarare qwalale ya fece , Reeetaj ta kwashe da dariya har da tafa hannu gaskiya yalla'bai ka cije shi wallahi yalla'bai d'in nan wani lokacin d'an rainin hankali ne a haka kamar baya magana amma wai d'an magananniya hahahah gaskiya ya bani dariya amma sai yabar ni ni kad'ai ba um.. Ba um.um yayi shiru abun shi... Badan ta gama surutun ba ayaan ya katse ta da cewa ai ina jinki duk abunda zaki fad'a ki fad'a mana ai bani nace kiyi shiru ba kunne ne fa me ji,, Zaro ido tayi tace wayyoh yalla'bai Allah ya baka haquri ni wallahi wani lokacin mantawa nake kanajin hausa wallahi sai inga wani lokacin kafi kama da irin mutanen nan masu bautar gunki,, Dariya sosai ta bawa ayaan sai da yayi me isar shi sannan yace ai ni ba jin hausa nake ba ni cikakken bahaushe ne,, La ilaa yalla'bai kuma meyesa kake dariya?? Kafe ta yayi da ido yace kuka kike so inyi ?? a"a amma dai da se kayi shiru ba se kayi dariyar ba shirme fa nayi ai ba abun dariya bane yalla'bai ,, Shafar sumar sa yayi yana tunanin irin giyar da tasha kafin ta fito dan ya lura yau a kwazare take,,, Yalla'bai in tambaye ka?? Gyad'a mata kai yayi, Tace meyesa yau ka makara ?? Tofa ikon Allah yau kuma zarrah zata gwada min! Kamar baze yi magana ba yace na tsaya kashe rigimar kaka ta, Dariya reeetaj tayi tace kace kaima kana da taka rigimammiyar wallahi tsofaffin nan sai du"a'i, Ohh na cika surutu wallahi bari dai inyi shiru kar yalla'bai ya kore ni daga haka bata sake magana ba ta dawo kamar dai yadda take daa' Ameeed ne ya shigo yace madam lokacin breakfast... Toh ai na sani nima ai na gane lokacin jeka kayi aikin ka kawai.. Da d'an ficicin kanka zaka min iyayi, Shidai yalla'bai beyi magana ba fulas ta d'auko zata zuba masa shayi kamar daga sama taji yace... Reeetha?? Daskarewa tayi a wajen a hankali ta d'ago tana kallon sa, Murmushi yayi yace yau bazan sha shayi ba, Fiki fiki ta farayi da ido wai ku gizo suke mata amma sai taga da gaske shi d'in ne yake magana, ganin ta kasa abun arziki yasa ya tashi sa kanshi ya had'a kindirmon nono ne me zafi ya d'e bi gishiri ya maka a ciki ya motsa ya koma ya zauna ya fara shan kayan sa,,, Yalla'baiiii???? Reeetaj ta kira shi tana zuba masa na mujiya Comment and share dan Allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *35~36* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Wai anya kuwa kai mutum ne?? Murmushi kawai yayi bece komai ba. Taci gaba da cewa yalla'bai yanzu dan Allah wannan abinci ne?? Nifa wallahi wani lokacin tsoron ka ma nake ji. Meyesa ? Yalla'bai wallahi wani abun in kayi kamar ba mutum ba, Ohh kiyi shiru kawai zaki samin ciwon kai, To yalla'bai Allah ya baka haquri, Nayi shirun ma, Tin da mhamah ta nuna wa ayaana 'bacin ranta an samu sauqin fitina amma bayan kwani biyu da zafin ta ta dawo, Yalla'bai kuwa har ya fara sabawa da 'baran'batamar reeetaj, Yauma ta gama har ta gaji be kula ta ba bacci yayi awon gaba da ita tana zaune kan kujera take ta faman zabga gyangyad'i gashi kujerar babu makarai kamar zata wuntsilo qasa hankalin ayaan ya gaza kwanciya kallon ta kawai yake dan kuwa gani yake da ya juya zata fad'o shi kanshi be san dalilin da yasa ya damu da ita sosai ba haka kawai yake jin baze iya jurar ganin wani abu ya same ta ba gani yayi ta kusa shan qasa be san lokacin da ya matsa kusa da ita ba rungumo ta yayi a hankali yayi mata masauki a kan kafad'ar sa ya kwantar da ita yadda zataji dad'in baccin ita kuwa bata san anayi ba sai ma qara jan numfashi da take shi kuwa danne dannen sa yake ba tareda damuwa ko tunanin gajiya ba har wani lokaci, Ameeed ne ya shigo da sallama cakkk ya tsaya yana zarowa yalla'bai ido cike da mamaki yace yalla'bai meye hakan abunda ban ta'ba gani ba. Tsakin da ayaaan ya zabga ne yasa yayi saurin kama bakin sa yace yalla'bai ana neman iso ne zeeeny ce wannan me nacin tsiyar nan kusan kullum sai tazo na hanata shigowa yanzu yalla'bai me zance mata?? Kace ta shigo. To yalla'bai.. Zeeeny cikin farin ciki ta shigo tana taku qaras qaras sai wani fi'ili take a ranta kuwa tasa aniyar gogewa wannan bagidajiyar y'ar aikin tasa hadda sai ta nuna mata ita qaramar y'ar bariki ce sai wani juya idanu take tana fari dasu ta shigo tareda sallama cikin wata maqalalliyar murya, Suman fad'uwa qasa ne kawai batayi ba ganin reetaj kwance sha'be sha'be kan kafad'ar ayaaan a tsaye ta daskare tana jin wata wujujuwa a cikin kanta da yake qwararriya ce ta ta fannin bariki dan da nan ta sauya salo tayi kamar bata damu ba ta danne zuciyar ta,, Cikin harshen turanci tace barka da wannan lokaci ayaan kana lafiya? Remote d'in kira ya danna ameeed ya shigo da sauri, da hausa ayaan yace kayi magana da ita dan naga kamar bata jin hausa, Maida hankalin sa yayi kan reeetaj yana gyara mata d'an kwalin ta da ya rufe mata fuska jin ta motsa yasa yayi saurin hura mata iska a hankali sauke ajiyar zuciya tayi gami da shaqar daddad'an numfashi ta sauke a hankali shi kuwa ya zuba mata ido kamar wani wanda ake ce yana kauda idon sa za a d'auke ta. Qullutun Baqin ciki ne ya toshewa zeeny maqoshi ji take kamar ta kurma ihu da kyar ta iya daurewa tace kayi haquri da kai nake son nayi magana,,, Duba agogon sa yayi sannan ya kalli ameeed da harshen hindi yayi magana, Ameeed ya maimaita mata cewar yalla'bai namu yace babu lokacin ki a yanzu kya iya dawowa wani lokaci.. Ki fita yanzu yanzu yalla'bai baya buqatar ganin ki, Babu abunda be ziyar ci zeeeny ba indai na 'bacin rai ne kamar ta tashi sama ta fita kai tsaye parking sface ta nufa ta d'auki motar ta ta wuce gidan da suke tantirancin su ta nufa ta samu alina tana shaye shayen ta saida ta kora itama sannan taji dama dama tace alina ?? Ni ze ciwa mutunci ayaaan be san wacece ni ba ko?? Alina tace eh da alama dai meye faru kuma yanzu?? Zeeny tace wannan munafukar sai da nace miki zanyi maganin ta kikace ba matsalar ta bace yanzu gashi nan ta mallake min zuciyar sa zuwa fa nayi na tarar da ita sai bacci take a kan qirjin sa alina meyesa ze min haka?? ya wulaqanta ni a gaban wannan me gadin nasa yaci zarafi na kawai dan yaga ina son shi?? Alina meyesa hakan take faruwa meyesa alina yaqi fahimta ta be saurare ni ba bare ma ya fahimce ni alina yanzu ya zanyi? meyesa ayaan ze gagare ni ??? Ki fad'a min alina meye zanyi yanzu ?? baya son gani na kwata kwata ni kuma sai na same shi ko ta tsiya ko ta arziqi, Alina tace qwarai ma idan baki samu ayaan ba ai bamu cika ba wallahi zeeeny sai munyi maganin sa ke dai yanzu ki nutsu kawai naga ba a hayyacin ki kike ba idan muka nutsu zamu tattauna a kai yanzu dai ki tashi ki shirya dan kuwa *babban yaro* ze zo gurin ki ki masa tanadi me kyau gaskiya karki bamu kunya ki cire duk wannan damuwar dalla ki raqashe tareda shi har tsawon kwana yana tare dake yarinya ai ke baki da matsala ayaan d'in banza tinda ga wanda ze d'ebe miki kewa ki manta dashi kawai in kin gama kya fara tunanin sa yanzu dai ga wannan ki fara sha tukunna miqa mata kofin hannun ta tayi. Ta kar'ba ta shanye qyatt, Bayan tayi baccin me isar ta a hankali ta farka jinta a jikin mutum yasa ta firgita zaro ido tayi tana kallon sa shima kallon ta yake fuskar sa d'auke da murmushi yace kin tashi?? Janye jikin ta tayi tana murtsike ido tace ba gashi ka gani ba ?? Ko mene ya kawo ka kusa dani ma??' Shafar sumar sa yayi yace kin fiye bacci da yawa kuma kina bacci a kan kujera sai kin je kin fad'o kodai a kawo miki gado??? Zaro idon ta da sukai wuri wuri tayi kafin ta langa'bar da kai tace nifa.. haba yalla'bai ni dai.. Ka dena ... Nidai .. Ka dena yi min magana... Ya d'an yi dariya yace hmmm??, To shikenan Zan dena maganar https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *35~36* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Wai anya kuwa kai mutum ne?? Murmushi kawai yayi bece komai ba. Taci gaba da cewa yalla'bai yanzu dan Allah wannan abinci ne?? Nifa wallahi wani lokacin tsoron ka ma nake ji. Meyesa ? Yalla'bai wallahi wani abun in kayi kamar ba mutum ba, Ohh kiyi shiru kawai zaki samin ciwon kai, To yalla'bai Allah ya baka haquri, Nayi shirun ma, Tin da mhamah ta nuna wa ayaana 'bacin ranta an samu sauqin fitina amma bayan kwani biyu da zafin ta ta dawo, Yalla'bai kuwa har ya fara sabawa da 'baran'batamar reeetaj, Yauma ta gama har ta gaji be kula ta ba bacci yayi awon gaba da ita tana zaune kan kujera take ta faman zabga gyangyad'i gashi kujerar babu makarai kamar zata wuntsilo qasa hankalin ayaan ya gaza kwanciya kallon ta kawai yake dan kuwa gani yake da ya juya zata fad'o shi kanshi be san dalilin da yasa ya damu da ita sosai ba haka kawai yake jin baze iya jurar ganin wani abu ya same ta ba gani yayi ta kusa shan qasa be san lokacin da ya matsa kusa da ita ba rungumo ta yayi a hankali yayi mata masauki a kan kafad'ar sa ya kwantar da ita yadda zataji dad'in baccin ita kuwa bata san anayi ba sai ma qara jan numfashi da take shi kuwa danne dannen sa yake ba tareda damuwa ko tunanin gajiya ba har wani lokaci, Ameeed ne ya shigo da sallama cakkk ya tsaya yana zarowa yalla'bai ido cike da mamaki yace yalla'bai meye hakan abunda ban ta'ba gani ba. Tsakin da ayaaan ya zabga ne yasa yayi saurin kama bakin sa yace yalla'bai ana neman iso ne zeeeny ce wannan me nacin tsiyar nan kusan kullum sai tazo na hanata shigowa yanzu yalla'bai me zance mata?? Kace ta shigo. To yalla'bai.. Zeeeny cikin farin ciki ta shigo tana taku qaras qaras sai wani fi'ili take a ranta kuwa tasa aniyar gogewa wannan bagidajiyar y'ar aikin tasa hadda sai ta nuna mata ita qaramar y'ar bariki ce sai wani juya idanu take tana fari dasu ta shigo tareda sallama cikin wata maqalalliyar murya, Suman fad'uwa qasa ne kawai batayi ba ganin reetaj kwance sha'be sha'be kan kafad'ar ayaaan a tsaye ta daskare tana jin wata wujujuwa a cikin kanta da yake qwararriya ce ta ta fannin bariki dan da nan ta sauya salo tayi kamar bata damu ba ta danne zuciyar ta,, Cikin harshen turanci tace barka da wannan lokaci ayaan kana lafiya? Remote d'in kira ya danna ameeed ya shigo da sauri, da hausa ayaan yace kayi magana da ita dan naga kamar bata jin hausa, Maida hankalin sa yayi kan reeetaj yana gyara mata d'an kwalin ta da ya rufe mata fuska jin ta motsa yasa yayi saurin hura mata iska a hankali sauke ajiyar zuciya tayi gami da shaqar daddad'an numfashi ta sauke a hankali shi kuwa ya zuba mata ido kamar wani wanda ake ce yana kauda idon sa za a d'auke ta. Qullutun Baqin ciki ne ya toshewa zeeny maqoshi ji take kamar ta kurma ihu da kyar ta iya daurewa tace kayi haquri da kai nake son nayi magana,,, Duba agogon sa yayi sannan ya kalli ameeed da harshen hindi yayi magana, Ameeed ya maimaita mata cewar yalla'bai namu yace babu lokacin ki a yanzu kya iya dawowa wani lokaci.. Ki fita yanzu yanzu yalla'bai baya buqatar ganin ki, Babu abunda be ziyar ci zeeeny ba indai na 'bacin rai ne kamar ta tashi sama ta fita kai tsaye parking sface ta nufa ta d'auki motar ta ta wuce gidan da suke tantirancin su ta nufa ta samu alina tana shaye shayen ta saida ta kora itama sannan taji dama dama tace alina ?? Ni ze ciwa mutunci ayaaan be san wacece ni ba ko?? Alina tace eh da alama dai meye faru kuma yanzu?? Zeeny tace wannan munafukar sai da nace miki zanyi maganin ta kikace ba matsalar ta bace yanzu gashi nan ta mallake min zuciyar sa zuwa fa nayi na tarar da ita sai bacci take a kan qirjin sa alina meyesa ze min haka?? ya wulaqanta ni a gaban wannan me gadin nasa yaci zarafi na kawai dan yaga ina son shi?? Alina meyesa hakan take faruwa meyesa alina yaqi fahimta ta be saurare ni ba bare ma ya fahimce ni alina yanzu ya zanyi? meyesa ayaan ze gagare ni ??? Ki fad'a min alina meye zanyi yanzu ?? baya son gani na kwata kwata ni kuma sai na same shi ko ta tsiya ko ta arziqi, Alina tace qwarai ma idan baki samu ayaan ba ai bamu cika ba wallahi zeeeny sai munyi maganin sa ke dai yanzu ki nutsu kawai naga ba a hayyacin ki kike ba idan muka nutsu zamu tattauna a kai yanzu dai ki tashi ki shirya dan kuwa *babban yaro* ze zo gurin ki ki masa tanadi me kyau gaskiya karki bamu kunya ki cire duk wannan damuwar dalla ki raqashe tareda shi har tsawon kwana yana tare dake yarinya ai ke baki da matsala ayaan d'in banza tinda ga wanda ze d'ebe miki kewa ki manta dashi kawai in kin gama kya fara tunanin sa yanzu dai ga wannan ki fara sha tukunna miqa mata kofin hannun ta tayi. Ta kar'ba ta shanye qyatt, Bayan tayi baccin me isar ta a hankali ta farka jinta a jikin mutum yasa ta firgita zaro ido tayi tana kallon sa shima kallon ta yake fuskar sa d'auke da murmushi yace kin tashi?? Janye jikin ta tayi tana murtsike ido tace ba gashi ka gani ba ?? Ko mene ya kawo ka kusa dani ma??' Shafar sumar sa yayi yace kin fiye bacci da yawa kuma kina bacci a kan kujera sai kin je kin fad'o kodai a kawo miki gado??? Zaro idon ta da sukai wuri wuri tayi kafin ta langa'bar da kai tace nifa.. haba yalla'bai ni dai.. Ka dena ... Nidai .. Ka dena yi min magana... Ya d'an yi dariya yace hmmm??, To shikenan Zan dena maganar ko kin min magana ni kuma zanyi shiru, a"a yalla'bai ba haka nake nufi ba nidai ka dena tsokana ta, Tayi magana cikin sigar shagwa'ba, Ohhh ka dena tsoka na ta shikenan tashi ki tafi gida maza, Ai dama zan tafi in ba haka ba nan gaba ma goya ni zakai qila dama ai ku haka kuke goben ma ko aikin bazan zo ba, Shikenan hakan ma yayi zan turo mhamah ta ta d'auko min ke" saurin dawowa tayi tana cewa yalla'bai yi haquri insha allahu da wuri zanzo wallahi tsoron mhaman ka d'in nan nake dan Allah karka had'a ni da ita karma ka bari tasan ina aiki a kamfanin ku dan Allah wallahi duk dangin ku ma tsoron ku nake ji yalla'bai sai da safe bazan ma kuma yin baccin ba na dena, Daga haka ta fice da saurin ta Dariya yayi yace yarinya kenan Ai kuwa zaki dena tsoron su dan nasan ni dama na dad'e da zama kakan ki, ta raina ni da yawa komai yazo bakin ta kawai kwa'ba min shi take wani lokacin kamar yarinya y'ar shekara biyar take komawa, Tana son farin ciki tana son wasa tana son nishad'i, hmm amma a hakan aka samu wanda ze cuce ta, bata damu da duniya ba yarinyar da babu ruwan ta, amma dai koma waye kanshi ya zalumta kuma bi'izini'rabbana zata zama kamar yadda take cikin farin ciki koda yaushe, zata zama fiye da yadda ba a so a ganta wata rana komai ze zama labari dama haka duniyar take. .Ohh ya Allah. Meyesa na shaqu da ita har haka?? Yana shiga babban falon su yaji ihun qannen sa dukkan gidan duk yawan su sun taru a wajen suna ta surutu da dariya sithara tana ganin sa tace yauwa gashi nan ya dawo. Shukreey tace bhaiya yau mhamah tasa atamfa zo ka gani kayi sauri !!! Armaan ne ya tashi ya riqo hannun sa yana cewa bhaiya zo ka gani dan Allah mhamah ba tafi kyau a cikin kayan hausawa ba?? Murmushi yayi yana kallon mhamah islam yace bhaiya dan Allah ka duba fa ka gani amma mhamah tace irin kayan hausawa baza suyi mata kyau ba, Aslam yace bhaiya ai yau dole mu raqashe mhamah tasa atamfa yau dole muyi rawa irin ta Ado gwanja ahahahayye.... Ayaan ya d'an harare shi yace kaifa mugun garafuni ne wani lokacin,, Suka kaure da Ihuuu roooh yace Antashi!!!!!!!!!! Wallahi bhaiya ya gama wasan gaskiya yau ana cizo a gidan nan......, Islam yace wooo!!! Gaskiya ne shikenan bhaiya ya kwarfe ka in ba ya gama da kai baa inqi.... Gaskiya in nine kai na dena fita,, Khairee yace kai la"ilaha'illallahu wallahi mhamah daga kanki an gama wanda,, Aslam yace kai dalla mazgo mana sauti ke ayaaat bamu wuta kinji"" Ayaaat kuwa ta saki kid'a nan fa suka fara cashewa kowa nishad'i yake wai mhamah tasa atamfa, Roooh ya canja salon kid'an yasa waqar Naziru m Ahmad me taken Ataka.. Wadda akaiwa launi da Happy birthday laila... Suka fara bin waqar masu rawa nayi masu juyi nayi .. Anna ce ta kama hannun ayaan tace tashi mana yaro na kai ma fah sai kayi rawa yau, Annaa?, Nifa in zanyi rawa ba irin waqar nan nake so ba kuma sai dai nayi tareda d'an uwa na, Annaa tace abu me sauqi Kamar shan ruwa kai bhai Armaan kaima yau cashewa zakayi ga kai ga d'an uwan ka, Armaan yace ni zanyi rawa a gaban yaran nan annaa ?? Annaa tace aaaa?? Tab!!!! Ai kuwa tinda bhaiyan ka yace kayi zakayi, Kallon roooh tayi tace kai bawa bhaiya remote ya kunna waqar da yake so sannan kowa ya shirya rawa duk wanda baze iya ba yaja baya, Roooh ya bawa ayaaan remote ya kar'ba yana za'bowa hannun sa kuwa ya sauka kan wata waqar india me take Hippop'' Hippop'"' Waqar akwai disko da yawa duk daurewar mutum idan yajita ko beyi rawa ba sai jikin sa yayi ko ta kafad'a ko ta qafa ko kuma kawai kaji jikin ka na kakkarwa(...hihihi...) Nan fa naga inda ake murza rawa a wajen ayaaan da Armaan cikin salo da qwarewa suke yinta kamar ba sune ba kowa sai da ya basu fagen dan babu wanda ze iya sai sud'in cikinsu kowa sai da yayi bajin tar iya tasa qwarewar dan bazaka ce ga wanda yafi iyawa ba, Haka sukaita shagali kowa yayi farin ciki dama haka rayuwar gidan take basu san wani qunci ko damuwa ba basu da babba basuda yaro kowa abokin kowa ne tare suke wasa tare suke cin abinci basu da wanda yafi d'an uwan su shiyasa suke mutunta juna ga kuma so da qauna shiyasa ko abokai basu dasu a waje, y'an uwan su da iyayen su sune abokan su. idan ta raya musu haka kawai sukan saka gasa a tsakanin su wanda yayi nasara kuwa ze samu kyaututtuka daga y'an uwan sa babu irin wasannin da basayi shiyasa koda yaushe cikin farin ciki suke basu san 'bacin rai ba indai kaga wannan to ayaaana ce tayi aikin ta itace zata 'bata maka rai ko tasa wani ya 'bata maka duk da tasan inda take yin iskancin ta ayaan ne me haquri shiyasa duk tsiyar ta akan sa take qarewa sauran kuwa babu me raga mata . duk da haka be hana su ganin girman na sama dasu ba.. babba babba ne a cikin su indai babban ka ya yanke hukunci a kanka koda da minti d'aya ya girme ka to ko iyayen su baza su ce dan meyesa ba kawai hukunci ya yanku domin shima ya isa ne . dan haka lokacin wasa za"ayi wasa amma in ya wuce babu batun raini,,,,,,, Comment and share dan Allah🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *37~38* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Washe gari kamar yadda tace da wuri zata da wurin tazo dan kuwa sai da ta rigashi zuwa, Yana zuwa amid ya leqa yace madam ga yalla'bai nan da sauri ta tashi ta la'be yana shigowa tayi tsalle ta tafa hannun ta tare da cewa gashi nan!!! Da qarfi tayi maganar ai kuwa cikin sa"a ayaan ya waro ido ya qame a wajen ko motsawa beyi ba, Reetaj da ameed suka fara dariya harda tafawa ayaan ya saki baki yana kallon su dama kitimurmura suka had'a masa kwata kwata beyi tsammanin ma reetaj tazo ba ashe ita shirin firgitashi take, Ido ya zuba mata ganin yadda take dariya harda tsalle tsalle sai fari ciki take, Murmushin ta akwai qawatarwa dariyar ta kuwa maqura ce wajen burgewa. Ganin Farin cikin ta kuwa shine abu mafi kyawu a gurin mutum indai har mutum ne nagari reetaj yarinya ce wadda idan baka sata farin ciki ba ba zaka muzguna mata ba ban san da wane irin suna zan kira wanda ya zalumce ta ba amma tabbas babban asararre ne ko waye shi,, Ina ma zan iya dauwamar da wannan farin cikin nata har abada . Katse masa tunanin tayi da cewa yalla'bai kaga na tsora ta ka ko?? Kaje ka zauna kawai kaji yalla'bai kar ka gaji da tsayuwa, Wuce wa yayi ya zauna ta jawo kujera ta zauna tana fuskantar sa tace yalla'bai ashe kaima kana da tsoro?? Murmushi yayi yace eh mana abu ne wanda baka ta'ba tsammanin ko da wasa ze shigo rayuwar ka ba kawai sai ka ganshi lokaci d'aya ya gifto maka kinga dole abun yazo maka a baibai, Dariya tayi tace gaskiya yalla'bai ka bani dariya wallahi abun yayi zuma,, Nima haka ya sani farin ciki dariyar ki tana bani dariya dama bazaki dena ba,, Murmushi tayi tace to yalla'bai kaga wannan shine hukuncin ka na rashin zuwa da wuri har ka bari na riga ka zuwa, Murmushi kawai yayi beyi magana ba, Tace.. Yalla'bai yau kuma me zakasha kindirmo?? Girgiza kai yayi, Tace to shayi da kantu?? A"a To shayi ba madara?? A"a To yalla'bai ka fad'a min mana' Sai lokaci yayi, Ta'be baki tayi tace komai dai lokaci lokaci naga agogo ma" Shiru yayi mata jim kad'an tace yalla'bai ina da magana, Ina ji , Tace.. yalla'bai wai iyaye nawa ne a gidan ku nifa wallahi kuna burgeni wani lokacin amma tsoron ku nake ji, To ikon allah me ya kawo wannan tambayar kuma?? Turo baki tayi tace yalla'bai ni dai in baza ka fad'a min ba shikenan, To shikenan su uku ne ta wata fuskar kuma su hud'u mata ma haka Mhamah Ammuu Ummuu Annaa Bhabha Bhabhai Abbu Abbhai,, Kaiii to yalla'bai naji sunan su kusan d'aya kamar ma babu banbanci?? Akwai mana bhabha shine baba bhabhai qaramin uba Abbhai na qasa dashi shi kuma Abbu ba a gidan su yake ba babban aminin bhabhai ne amma zuwa yanzu shima d'an uwa ne tinda mahaifiyar sa kakan mu ya aura har a yanzu matar sa ce shiyasa muke kiran sa da uba shima, Ahh? To yalla'bai kenan cikin su su waye iyayen ka na asali ?? Mhamah da bhabhai Ammuu da Abbhai sune iyayen arman Anna da bhabha sune iyayen abie Abbu da ummu sune iyayen hanan ita kad'ai ce y'ar su mu kuma muna da qanne shikenan? Aa.. yalla'bai to kuma kaida mahaifin ka meyesa kake kiran sa qaramin uba?? Saboda ba shine babba ba indai mutum ya girme ka kawai ya girme ka bhabha shine sama da bhabhai shiyasa muke kiran sa haka, Wannan shine tsarin gidan mu shiyasa qannen mu suke kirana bhaiya su kira arman bhai kuma dukan su babu wani banbanci, Gaskiya yalla'bai tsarin gidan nan naku sai yasa mutum ciwon kai kenan kana nufin ka girmi d'an uwan ka me kama da kai d'in nan ? nifa na zata ma tagwaye ne, Girgiza kai yayi yace.. Aa kowa iyayen sa daban kuma ba tagwaye bane Na girme shi amma girman ba wani bane an haife mu rana d'aya a gida d'aya kuma a lokaci d'aya, Kaiii ta fad'a tana dariya kafin tace yalla'bai kenan duk a wannan gidan aka haife ku? Aa ba ma a qasar nan aka haife mu ba a india aka haife ni nayi karatu na duk a can duk wani matakin karatu na acan na kammala sai kuma na qara yi a germany ba fannin mu d'aya da arman ba shiyasa karatun mu bezo d'aya ba, Kenan ma bakayi karatu a qasar nan ba ? Eh, A"ahh?? to yalla'bai akwai wata tambayar ka ta'ba cemin kai bahaushe ne ko? To kuma ya akai naga bakayi kalar mu ba?? Kuma meyesa naga baka son yin turanci ?? Saboda ba yaren mu bane, kuma ba"a yinsa a gidan mu kwata kwata daga hausa sai hindi sai larabci Murmushi yayi yace mhamah ta mahaifiyar ta da dangin ta duk suna india dangin mahaifin ta kuwa sune *kanawan dabo* haka shima mahaifina shi ake wa laqani da *kanawa* ko kuma *dabo* shine sunan ahalin mu mahaifiyar sa kuma buzuwar agadez ce ko hausa bataji sosai, to yanzu ai kinji koh?? Shikenan?? A tsaya yalla'bai ba shikenan ba, wai qannen ka guda nawa ne naga suna da yawa? Gaskiya ina ga yau aljanun tambaya ne akanki reetha, Langwa'bar da kai tayi tace yalla'bai ni dai idan baza ka fad'a min ba inyi tafiya ta gida " Ohh" Allah na yarinya ta sani sai faman surutu nake" Yace.. suna da yawa kamar yadda kika fad'a amma bazan fad'a miki adadin su ba wata rana zaki san su da kanki, Zaro ido tayi tace yalla'bai meyesa zaka ce haka?? Nida ba zuwa gidan ku nake ba bare ko kace nifa y'ar aikin ka ce yalla'bai ko ka manta ne??????? Murmushi yayi yace ban manta ba sai dai in kece kika manta inyi miki tuni, Yalla'bai to wane tuni kuma?? Lumshe ido yayi ya qara bud'e su sannan yace.. Ke ba y'ar aiki bace kin dad'e da wuce wannan matsayin.. Saboda Koda yaushe qara alaqantuwa muke.. a waje na kullum qara matsayi kike kuma ina ganin alaqar mu baza ta warware ba ta d'auru kenan kiyi tunani kema zaki gane hakan, Shiru tayi tana tunani na wani lokaci kafin tace.. Yalla'bai nifa kaina ya kulle na kasa fahimta wai wace irin alaqa???? kuma wane matsayi?? Yace kiyi tunani zaki gane.. To amma dai kar kiyi ciwon kai ina d'aukar ki a matsayin qanne na yadda kike da wannan rawar kan nan haka suke yadda kika maidani kaka suma haka suka maidani akwai su da fitina ga surutu rawar kai shiyasa nake kallon ki tamkar d'aya daga cikin su yadda kika ganki d'in nan suma haka ne,, Jikin reetaj yayi sanyi sosai tunani kala kala suka fara bijiro mata sam takasa fahimtar inda maganar sa ta dosa haka kawai batasan dalili ba... tayi laqwas tinda tayi shiru ko magana bata qara yi ba har abun yana nema ya zame mata damuwa, Duk Yana lure da ita daga baya ma cewa yayi ta tashi ta tafi, Batayi musu ba ta tashi, Fitar ta keda wuya sai ga muhsin Allah ne yayi baza su had'u ba dan kuwa gaf da juna suka wuce babu wanda yaga d'an uwan sa, Wajen ameed yaje yace inason ganin yalla'bai,, koda yaje ya fad'a ya dawo yace ka shiga, A wannan karon yalla'bai kamar ba shi ba yayi kicin kicin da rai ya hakince a kan kujera ya had'a girar sama da qasa,, Muhsin jiki na d'ari d'ari ya shigo yace sannu yalla'bai, Ko kallon sa ayaan beyi ba, Ya nufi kujerar da reetaj ta tashi yana qoqarin zama, Ayaan ya d'ora qafar sa akai yana bin shi da wani shegen kallon yace... Waye ya baka izinin zama??? Kayi haquri yalla'bai babu kowa, 'Dan ma dannin sa ya danna ameed ya shigo da sauri yana cewa yalla'bai gani, Cikin harshen hindi yayi masa magana shi kuma ya maimaita da hausa, Ka din tunanin waye ya tashi daga guri kafin ka zauna idan kaga ba tsarar ka bane sai ka canja mazauni sannan idan ka shiga gurin manya kadinga sanin ya kamata ka fara neman izinin zama in ance ka zauna sai ka zauna sannan kanemi izinin magana, Wannan shine abunda yalla'bai ya fad'a ka kula,, Muhsin yace yalla'bai ina neman izinin zama, Ameed ya kalla ameed yace bazaka iya zama ba yalla'bai be bada damar hakan ba , A quntace yace yalla'bai zan iya magana?? Yanzu ma ameed ya kalla ameed yace ana sauraren ka, Gyara tsayuwa yayi yace yalla'bai ka gafarce ni da abunda nazo dashi alfarma nazo nema yalla'bai "sunana muhsin d'an me kud'i" ina aiki ne a wan can kamfanin naka lokaci d'aya sai suka dawo dani nan sukai min canjin wajen aiki ba tareda dalili ba dan kuwa ban aikata komai ba kuma na tambaye su hujja basu bani wata qwaqqwarar hujja ba na tabbata kawai suna baqin ciki ne da irin jajircewa ta akan kamfanin ka bana barin duk wanda yayi ha"inci shiyasa suka had'a baki suka dawo dani nan yalla'bai ina son komawa can da aiki na a duba lamari na dan allah.. Kuma sunce sai da suka nemi izinin ka a wannan office d'in yalla'bai a maidani wan can kamfanin a duba yalla'bai, Magana ayaan ya yiwa ameed sannan ameed yace zaka iya tafiya yalla'bai zeyi nazari a kanka, To nagode nagode yalla'bai a maidani dan Allah, Bayan ya fita ayaan ya yamutsa sumar sa kamar yadda ya saba.. yace na fara zarewa da alama tunanin reeetaj ya fara gigita ni ameeed yanzu dan allah yaushe nayi wannan aikin yaushe na canjawa wani gurin aiki?? Kyakyacewa ameed yayi da dariya yace yalla'bai to ai ba kaine kayi aikin ba madam d'in ka ce, Had'e fuska ayaan yayi yace ameed na ga ka fara rainani kaima zama da reetaj yasa kaga inda nake kwana ga surutun tsiya duk da dama haka kake amma ai baka yi min yanzu kuma duk ka zama wani hamago ni zaka cewa wani madam d'i na ko dai taka??? Dariya ameed yayi yace yalla'bai ai kaima ka canja kuma in kid'a ta canja sai rawa ta canja inji hausawa, Wata shigiyar harara ya zabga masa yace ya ina maganar hankali da kai kana min shirme ??? Saurin kama kansa yayi yace yalla'bai zancen gaskiya baka san anyi wannan ba reetaj ce ta sa a dawo dashi nan, Ido ayaan ya zuba masa yace me kake nufi meye alaqar ta dashi da zata sa a dawo dashi nan ta san shi ne ko kuwa??? Ameed yace yalla'bai duk bani da wannan amsar amma ina ganin bata san shi ba babu wata alaqa kuma a tsakanin su ranar nan wata ma"aikaciyar qaramin kamfani tazo tana neman ka nace mata baka nan naga kamar ta matsu da ganin ka a lokacin shine nace mata sai dai madam shine na shigo da ita sukai magana sai tace a dawo dashi nan.. Kuma yalla'bai sai ta zama kamar kai a lokacin dama dai itace iyalin ka dan ita kad'ai ce zata iya jimin da lamarin ka..... Ameeeed!!!!!! Ayaan ya kira shi a tsawace saurin gimtse baki yayi yana cewa yalla'bai!!! Na yi shiru sanyiiii yalla'bai, Zazzafar iska ayaan ya furzar yace ni kuwa zanji dalilin ta na yin haka nasan baza tayi ba tare da dalili ba ni tinda na ganshi ma sai naji kwata kwata tamu batazo d'aya ba, Ameed yace haka ne yalla'bai duk da dama kai in ba dangin ka ba baka da wani makusanci amma dai duk da haka wannan gaskiya taurarin ku ne bazasu iya shan inuwa d'aya ba,,, Wayar sa ya d'auka ya turawa reetaj kira bata gani ba sai da taje gida tayi mamakin ganin kiran sa sai dai tayi shiru kawai tayi masa flashing, kiran ta yayi ta d'auka tayi sallama ya amsa sannan yace reeetha???, Yalla'bai ?? Lafiya dai?? Eh lafiya akwai wani ma"aikaci da kika sa aka dawo dashi nan ??? Shiru tayi..... *Gaskiya ina sonku da yawa sirrin qeta fans 🥰Kuyi haquri da wannan dan allah jiya da wuri nayi bacci kuma yau tin safe nake aikin typing wallahi bayan na gama ya goge da bazan yi ba ma kawai saboda ku na daure na qara yi ina godiya iya matuqa Allah yabar zumunci* Jinjina preety ke kad'ai👍👍 Comment and share dan allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *39~40* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Shiru tayi kafin tace eh yalla'bai anyi haka,, Ohhh to meye dalilin hakan kuma dama kin san shi ne?? meye alaqar ki dashi?? Dariya tayi tace qaramin qanin d'an gidan kishiyar kakar baban babban abokin yayan dan kishiyar babar abokin abokin qanin maqocin mu ne"" Ko hakan beyi ba yalla'bai??? Yaa"ilaah'' Reeetha ya ina tambayar ki kina min irin wannan surutan barkatai?? A'a to yalla'bai me kake so ince maka?? Ni na farko ko da sau d'aya ban ta'ba ganin sa ba ko kai da yake aiki a qarqashin ka ba lallai in ka san shi ba bare kuma ni yalla'bai nifa wallahi ko sunan sa ma ban sani ba kawai daga jin yanayin halayen sa kawai naji gara na dawo dashi nan da aiki kuma nasan ko kaine hakan zakayi idan ma bakayi haka ba sai dai kawai ka kore shi ni ban san shi ba yalla'bai ko yanka ni zakayi bazan iya fad'a maka ko da sunan sa ba,, To meyesa kuma kika dawo dashi nan?? Eh yalla'bai nayi hakan ne kawai dan shi naga yafi dacewa matar tazo ta kawo kukan ta san a share mata qwallah ta tarar baka nan ameed yace mata sai dai ni shine tace to kuma aka kawo ta guri na haka tayi ta girmama ni duk da ta fecewa shekaru na nesa ba kusa ba ta zauna ta fad'a min damuwar ta akan sa yana da jijji da kai ga fad'in rai girman kai duk ya tara.. Kuma baya bin dokar kamfanin baya bin matakin da ya dace haka yake karya musu dokokin su sannan yayi abunda ya ga dama a cikin kamfanin baya jin maganar kowa sai kace nashi haka ya maida kamfanin duk wasu ma"aikata qananu sai ya dinga tauye musu haqqi manyan ma in sunyi magana ya riga ya fi qarfin su kuma ya siye wasu daga ciki sai abunda yace suyi suke yi sun sha ganin ba daidai ba sannan idan suka bibiya sai su gane shine yayi ya raina ko wannen su babu wanda ya isa dashi , Yalla'bai kai ba lallai kaga aibun hakan ba dan kuwa yawan kud'ad'e da dukiyoyin da suke gaban ku yafi qarfin wannan kamfanin amma ni anawa nazarin yalla'bai hakan babban kuskure ne tinda kuma yanzu baya shakkar kowa a cikin su sai abunda yaga dama yake yi ai kuwa za"a samu matsala dan kuwa da alama irin mutanen nan ne masu son kansu ga yaudara shiyasa kawai naji hankali na be kwanta da barin shi a can ba nace su dawo dashi nan saboda nan babbae ma"aikata ce kuma kullum kana ziyartar wannan kamfanin zaka lura da duk wani abunda akeyi a ciki kuma kaga nan dole ya kasance qaramin ma"aikaci a qasan wasu kaga sai wasu sunci sun rage sannan ze samu bashi da damar da ze dannewa marasa qarfi haqqin su kuma irin masu qafafar nan yalla'bai sune daga baya suke qwacewa mutum dukiyar sa su maida ita tasu tinda yanzu yake irin haka kake ganin nan gaba bazeyi fin haka ba shiyasa kawai yalla'bai nace a dawo dashi nan sai ya gane shid'in ma ma"aikacin ku ne ba wai shine babban su ba ya gane shima qasa qasan wasu yake kuma yalla'bai bazan iya ganin an cutar da kai ba shiyasa nayi haka dan allah ina neman alfarmar nan karka maida shi koda ya buqaci hakan gara yayi hankali yalla'bai ,,, Murmushi yayi yace shikenan kinyi abunda ya dace ya kika je gida?? Lafiya lau wallahi, Yayi kyau,, Katse wayar yayi ya kalli ameed yace dama na sani bazata yi abu kai tsaye ba gaskiya ta burge ni iya matuqa yanke hukuncin da ya dace kuma cikin lokaci jajirtacciyar yarinya bata shakkar kowa akwai ta da zarra sai dai in bata motsa ha hakan yana matuqar burge ni irin ta duk wani namijin arziki yake buqata a gidan sa,,, Ameed yace yalla'bai ni kam ina ganin Aya wallahi kamar ba kai ba,,, Banza yayi masa ya tashi yana cewa kawai ka bashi mazauni a kamfanin nan ka had'a masa da aikin da zeyi, To yalla'bai , Haka rayuwa taci gaba da tafiya kullum qara shaquwa reetaj da ayaan suke zuwa yanzu ya zama kamar ba shine ba idan suka zauna fira shida ita kamar kar su tashi, A yanzu reetaj tayi lafiya hankalin ta ya kwanta sai dai matsalar ta guda d'aya ce kawai *babban yaro* tinda ya qwafa ido ya ganta shikenan ya gallaza mata akan dole sai ta so shi ko ta qarfin tsiya kuma be 'boye mata halinsa ba a babban tantirin sa yazo mata kuma yace sai ya aure ta ko zata mutu abun yana damun ta amma ba wanda zata fad'awa ya share mata kukan ta haka nan ta fawwala wa Allah a cewar ta shine kad'ai wanda ze mata maganin natsalar ta, Tana zaune kara tsaye taji ance anzo neman auren ta tinda taji an ambace shi hankalin ta ya tashi bata bari maneman auren sun tafi ba ta fito tace bataso a gaban su tayi futu futu da rai ta nuna ko an aura mata shi baza a ga daidai ba haka suka juya suka tafi ba tare da sun samu ba, Tinda babban yaro yaji wannan baqin ciki ya qule shi kuma yayi qudirai kala kala a kanta dan shi dama ba wai sonta yake ba kawai gangar jikin ta yake so kuma yace sai ya samu sannan yayi ramuwar gayya akan abunda tayiwa mutanen sa, A gidan su reetaj kuwa sai da ranta yayi mummunan 'baci fad'a da tashin hankali ba wanda bata fuskanta ba abba ya rufe ido yayi wa mahaifiyar ta kaca kaca tayi kuka har ta gode allah sosai tayi nadamar haihuwar reetaj da tayi tsakanin ta da ita sai dai tace taje dan kanta.. wannan kalmar da ammah tayi da kuma kukan da amman ta take yi ba qaramin tashin hankali yasa ta ba ita ma ta koka har ta gaji, Ayaan ne kwance kan makeken gadon su yayi filo da tafukan hannun sa duka biyun yana kallon sama sai tunani yake yana Murmushi, Aarmaan ya zuba masa ido yana nazartar sa kafin yace d'an uwa na wai me yake damun ka ne?? Tsaki ayaan yayi yace qalau nake.... Kafin ya rufe baki armaaan yace qarya kake bhaiya duk da ka rigani shan iskar duniya amma tsiran ba wani bane , Ko baka fad'a ba nasan dai kana yawan tunani kwanan nan kuma ka canja sosai ba kamar daa ba ka fad'a min tunanin me kake??? Kauda kai ayaan yayi alamar babu amsa kenan, Armaan yayi Murmushi yace hmm bhaiya kayi a sannu bana son kaje kayi abunda ze zama matsala fah ka dinga tunawa cewa soyayya da bare a wannan ahalin namu kuskure ne kuma ba"a bamu damar hakan ba kar ka bari so ya ribace ka ba tareda ka ankara ba hakan ze zama 'bacin rai a cikin mu ka girmama tsarin gidan mu da kuma al"adun mu dan allah meribhaiyah bana son ranka ya 'baci,,,, Dariya ayaan yayi sosai kafin yace kai fa mugun ga'botari ne sa"i sa"i d'an uwa na,, soyayya kake magana ha"ha ban kai ga wannan matsayin ba,,, Ka dena fad'a dan Allah kar mhamah taji ranta ya 'baci bana fatan ranar da zan kasan ce me 'bullo da 'bacin rai a gidan mu bana son ya kasan ce nine na karya wannan dokar da kuma rusa Alqawarin da iyayen mu suka d'auka wa manyan su ya kamata in girmama wannan, ka dena wannan tunanin d'an uwa na,, Ajiyar zuciya arman ya sauke yace allah ya raba mu da sharrin so bhaiya lokaci d'aya kana gani sohaa tayi wuff dani??? Dariya ayaan yayi yace kaji mara kunya tayi wufff da kai ko kayi wuff da ita?? Dariya armaan yayi yace wallahi bhaiya nima ban san taya akai ma haka ta faru ba kawai sai na tsinci kaina cikin lambun nishad'i, Ayaaan yace kaji dashi d'an rainin hankali,,, Shiru ce ta biyo baya kafin armaan yace bhaiya wai ina kuwa yarinyar nan qawar ka?? Ayaan yace tana nan kuwa akwai ta da ban dariya rayuwa da ita akwai dad'i bhai wallahi idan muka had'u har banaso mu rabu wani lokacin kamar yarinya y'ar shekara biyar take komawa, Dariya armaan yayi yace kaji bhaiya da wani rainin hankali ?? Shekara biyar fah ??? Ayaan yace kana mamaki kenan wallahi wani lokacin tafi ayaana quruciya kuma idan baka yarda ba gobe kaje ka zauna a office d'ina a matsayin nine zaka ga yadda ake shirme da 'buruntu kala kala , Armaan yace ni kuwa akwai y'ar da zatafi ayaana hauka??? Ko da yake kowa da nashi kalar quruciyar amma ni kuwa sai naje insha Allah... Ai dama daga ganin ta y'ar sharholiya ce sai kace ni, Kaji fa wani sai kace kai ?? Kai ai d'an rainin hankali ne dukan ka naga ma ka raina ni kwanan nan kamar ba nine nake goya ka ba daa idan ammuu tana girki, Saurin Kwantawa armaan yayi yana dariya yace ta'bb bara na kwanta ta wuce kar tayi tafiyar ruwa dani ,,, Ayaaan yana dariya yace ni kake cewa maqaryaci?? Armaan yace a"a baba na ba da kai nake ba da bhaiya na nake,, Duka suka kwashe da dariya ayaan ya suri filo yayi kansa da gudu su sauka suka fara tsere sune har falon ammuu.. haka sukai ta abu d'aya har sai da suka gaji suka bari,, Washe gari armaan ya shirya tsaf ya kame a kan kujerar ayaan tana shigowa tace yalla'bai ina kwana? Taji yace lafiya lau ta kalle shi tace to yau kuma?? Neman guri tayi ta zauna taji bece uffan ba, Tunani ta farayi anya kuwa shine ma taga ya canja sosai, Kallon sa tayi tace yalla'bai yau kuma me zaka sha ?? Irin shayin ranar nan?? Girgiza kai yayi Tace to madarar shanu me zafi?? Yanzu ma girgiza kai yayi, Ta kuma cewa koko da yaji??? Girgiza kai yayi, tace yalla'bai to meye ko kuma yau babu komai?? Gyad'a kai yayi, Ta zuba masa ido tace kai anya kuwa wannan yalla'bai ne?? Gashi dai kamar shi sai dai kuma sun banbanta kai gaskiya sumar yalla'bai ta banbanta da ta wannan gaskiya ba shine ba,,, Kallon armaan tayi tace kai ina yalla'bai yake??? Yana hannun masu yankan kai,, Zaro ido tayi tace yankan kaiiii???? Eh mana,,, ya fad'a yana qoqarin danne dariyar sa, Zubewa tayi a wajen ta d'ora hannu aka ta fasa ihu tana cewa shikenan na mutu!!! wayyo allah ammah na Wayyo yaya na shikenan an kashe ni wayyo na mutuuuu!!! Ina ka kai min yalla'bai d'ina??? Yanzu idan y'an uwan sa suka tambaye ni me zance???? Na shiga uku na wayyo Allah shikenan nima kashe ni zasuyi wallahi nasan sai sun markad'a ni na shiga tara wayyo Abba na yaya muktar kazo ka kawo min d'auki ka temake ni kafin suzo yaya naaaa,,,,, Zuwa yanzu armaan ya kasa 'boye dariyar sa sai da ta qwace ganin yadda take kuka na fitar hayyaci har shid'ewa take naman yi lallai ze iya yarda ta wata fuskar tafi ayaana hauka dan kuwa duk wanda ya kalli ayaan ya kalli armaan yasan duk inda suke jini d'aya ne dan ba kowa ne yake iya banbancewa ba sai dai ka gane da miskilancin ayaan , Ganin yana dariya sai ta saki baki tana kallon sa,, Muryar ayaaan taji a bayan ya yana cewa reeetha ?? In banda abun ki kowa yaga armaan ai kamar yaga ayaan ne meye na damuwa duk inda ya kaini ya 'boye ma da kansa ze d'auko ni,,, Miqewa tayi tana goge hawayen wasu suna tsillowa tace amma yalla'bai sai ka had'a baki da me kama da kai d'in nan ku tsora tar dani??? Murmushi yayi yace kiyi haquri to bazamu kuma ba,, Armaan da har yanzu dariya yake yace.. ni wallahi ban zaci ma zata gane ba kaine ba ma, Ayaan yace Hmm kana wasa kenan??, Haka armaan yayi ta tsokanar ta ita kuwa sai zum'bure zum'buren baki take shi kuwa ya samu abun yi dan baya rainawa saida ayaan ya hana shi da kyar,, Lokaci koda yaushe gudu yake gashi har yau babu abunda ya canja, Tafiya take a gaggauce take tuqin motar saboda takura mata da sukai daga gida sai kiran ta a waya suke suna masifar ta kawo musu mota zasu fita har sun fara gore gore da cin mutuncin da suka saba gaba d'aya ta gigice hankalin ta ya rarrabu wannan ya kira ta wannan ya kira su salma sun kira haka umma harda innan duk sun had'a mata zafi,, Babu zato babu tsammani wata y'ar budurwa ta gifto ta gabanta neman birki ta farayi amma ta rasa har saida ta tamfatse ta dandan nan tayi majaujawa a sama ta dawo qasa tim a guje reeetaj ta fito zuciyar ta na bugawa da gudu kafin kace me mutane sun taru wani mutum ne ya temaka suka d'aga ta mutane suka ce a tafi asibiti reeetaj kuwa kuka kawai take bata iya tuqa motar ba sai wani ne ya ja suka tafi koda suka isa asibitin aka fara bata temakon gaggawa wani daga cikin mutanen yace ga wayar ta a kira dangin ta su zo ko?? 'Dayan yace eh haka za ayi nemar lamba sukai suka kira ai kuwa suka ce gasu nan zuwa , Haka kawai taji hankalin ta yaqi kwanciya tsoro da fargaba suka tarar mata ita kuwa da wane ido zata kalli iyayen yarinyar nan?? Gashi bata da wanda ze tsaya mata yanzu waye zata fad'awa yazo ya temake ta ?? Wata zuciyar tace ki kira yalla'bai,, Yarda tayi da wannan shawarar dan haka ta kira shi cikin sa a ya d'auka hankali tashe tayi masa bayani ai kuwa babu sanyin jiki ya tawo koda ya iso aka raka shi inda aka kwantar da ita reeetaj tana maqale a bayan sa tinda yayi ido hud'u da ita ya sume a tsaye a hankali ya furta.. Ayaana???? Matsawa yayi kusa da ita yana tatta'ba ta juyowa yayi yace wa reetaj iyayen ta suna tafe kika ce??? Eh sun ma kusan zuwa, Hargitsa sumar sa yayi ya furzar da huci yana tunanin mafita tabbas idan mhamah tazo taga reeetaj ce ta buge ayaana shikenan an samu matsala tabbas baze bari reeetaj ta fad'awa komar mhamah ba ya zama dole ya nemo mafita.... Tashin hankali wanda ba a sama sa rana yau ga ayaana a kwance ga kuma reeetaj a rud'e ga ayaan yana neman mafita gashi mhamah ta kusa iso wa me yake shirin faruwa ne???? Lallai reeetaj tana cikin had'arin mutanen da take tsora🥴🥴🥴 Comment and share dan allah🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *41~42* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Katse masa tunani tayi da cewa yalla'bai meyesa kuma naga ka damu sosai?? Me yake faruwa ne??? Ki fita... Na fita kuma yalla'bai me yasa?? Ware mata idanun sa da suka canja launi yayi yace ki tafi gida maza ki bar asibitin nan, Girgiza kai tayi tace a"a yalla'bai ni dai babu inda zani nice fa na kad'e ta kuma sai kace in tafi me zakayi idan na tafi d'in? yalla'bai ni ce fa nayi laifin kar ka sa kanka a damuwa,,, Shafar sumar sa yayi ya sake cewa nace ki tafi ki tafi maza kafin su zo ni nace zanji da komai idan mhamah tazo ta tarar dake bazata ta'ba raga miki ba kawai kije, Fashewa tayi da kuka tana cewa a"a yalla'bai ni babu inda zani kabari kawai su hukunta ni dan Allah tinda nice nayi laifin ni bazan tafi in barta ba tinda nice nayi mata silar zuwa nan kuma babu wani nata a kusa gaskiya bazan iya ba bazan barta ba yalla'bai, Me kike nufi wai baki fahimce ni bane?? Reetaj lokaci yana wuce wa nace miki ni zanyi komai kawai ki tafi, Qara kafewa tayi tace ni dai ban yarda ba bazan tafi in barta ba gaskiya yalla'bai,,,,, Ayaan gaba d'aya ya gama burkicewa besan lokacin da ya daka mata tsawa ba..... Kiii tafiii naceee????? Wannan qanwaa ta ce duk wani nauyin ta yana wuya na ne kina ganin kamar in kin barni da ita zan cutar da ita ne????? Nace ki tafi ki tafi idan mhamah ta tazo abun baze yi kyau ba baza ta ta'ba qyale ki ba kinaji!!!?????????? Iya qololuwar firgita reetaj ta gama kaiwa ganin yalla'bai cikin irin wannan yanayin bata ta'ba gani ba ga kuma matuqar tsora ta da tayi jin cewa qanwar sa ce kuma gashi mhamah tana zuwa wadda itace macen da tafi tsoro a duniyar ta jikin ta ya hau tsuma ta gama rikicewa la'b'ban ta sai motsi suke da alamu tana son tayi magana ta kasa, Ganin yadda ta firgice sai yaji babu dad'i hannun ta ya kama yasa tafin hannun sa cikin nata cikin sassanyar murya yace kiyi haquri reeetha ba"a son raina bane bana son mhamah tazo ta ganki karki damu akan ayaana zan kula da ita nayi miki alqawari zan maida ita gida lafiya kuma bazan bari mhamah ta san kece ba kiyi sauri ki tafi kinji?? Zame hannun ta tayi tana share qwalla ta juya ta fice. Bata wani dad'e da tafiya ba sai gasu koda suka iso kowa gaisuwa yake miqawa mhamah dan kuwa babu wanda be santa ba a asibitin kasancewar babbar likita ce wadda qasa take alfahari da ita,,, Kai tsaye d'akin aka raka ta sai dai cikin sa"a ko kuma rashin sa"a wani likita yace ranki ya dad'e qaramin me gida yalla'bai dabo magajin kanawa ya d'auki madam ya tafi da ita,, Turus ta tsaya cikin 'bacin rai tace ya kaita ina??? Shiru yayi.. Ta darka masa tsawa ya kaita inaaa naceee!!???? Duk yabi ya daburce dan kuwa ayaan yayi masa kyakkyawan kashedi yana tsoron ayaan kuma yana tsoron mhamah dan haka bakin sa har rawa yake yace ban sani ba ranki yadad'e kawai dai ya d'auke ta,, Ja'bar ta zauna a kan gadon marasa lafiya ta dubi abie tace kira min shi , Babu musu abie ya fara qwalawa ayaan kira ta waya sai dai kuma sa"a ko rashin ta yasa be d'auka ba, Abie yace mhamah bhaiya fa baya amsa kira, Tashi tayi tana takawa d'ai d'ai cike da shegiyar... (Wato izza) tace abie lallai ka nemo min shi ka bibiyi layinsa, Kamar yadda ta fad'a abie qoqari yayi sosai sannan ya gano inda ayaan yake yace mhamah yana asibitin ki , Bata tsaya bashi amsa ba tayi gaba yabi bayan ta kai tsaye can suka nufa sai dai can d'in ma suna zuwa akace be dad'e da tafiya ba kuma ya tafi da mara lafiyar, Mhamah kamar ta fasa ihu take ji ranta in yayi dubu ya gama 'baci har ta fara tsuma zuciya ta gama kawo ta wuya ta kasa gane abunda ayaan yake nufi da hakan ta kasa gane meye alaqar sa da buge ayaana da akayi?? Yanzu ma abie ne ya nemo shi yace mhamah yanzu yana asibitin *Dabo* Babu sanyin jiki bare kullewar kai ba tareda jan lokaci ba suka nufi can d'in,, Abun dai ya fara zame mata abun al"ajabi dan kuwa lokacin da suka isa ya tafi gida mhamah ji take kamar ta fashe dan baqin ciki da takaici ga tsananin 'bacin rai haka suka kuma d'aukar hanyar gida da suka isa lokacin har yayi mata komai duk wani temako da take buqata yayi mata kasancewar shima babban likita ne , Sai da mhamah ta qara bincika ta sosai ta tabbatar ta samu afuwa bacci kawai take sannan hankalin ta ya kwanta, Dawo wa tayi kan ayaan da ya samu waje ya zauna ya hard'e qafa babu alamun wasa a tattare dashi kafe shi tayi da ido tana masa kallon tuhuma tace.. Bhetaa wanene wanda ya kad'e ayaana?? Uhmm kuma ba tare da ya damu ba bare ya bada koda haquri ne hakan beyi ba sam, Shidai ayaan qasa yayi da kai kawai yayi bakam kamar be ta'ba magana shi a rayuwar sa ya tsani qarya baya yin ta kuma baya son me yinta shiyasa da yayi magana koda kashe shi za"ayi gara yayi shiru indai har ya tabbatar idan ya furta zata kasan ce qarya ce ko kuma abunda ya alaqance ta gashi sam sirrin zuciyar sa baya buyuwa a wajen mahaifiyar sa ita kad'ai ce take iya qissima shirun sa kuma cikin sa"a zata gane kuma zata bibiya amma duk da haka ya za'bi shirun domin yasan in ya fad'a ma sai tafi saurin ganowa kuma gaskiya baze iya bari tasan asalin abunda ya faru ba baya son reetaj ta qara fad'awa wata matsalar dan kuwa da alamu ran mhamah ya 'baci, Hannu tasa ta tallafo ha'bar sa tace ina maka magana kayi shiru?? Tambayar ka nake kuma nasan ka sani ka fad'a min, Har yanzu dai beyi ko alamar magana ba ta tambaye shi yafi a qirga amma shiru ammuu ce ta matso kusa da ita tace dhidi a gani na yaron nan be kamata kina titsiye shi haka ba kin sani dan ya sani ze fad'a kuma meye na tada hankali tinda har ta samu sauqi nasan kuma shegiyar fitinar ta da rashin jin magana sune suka gayyace ta har aka buge ta dan allah dhidi ki qyale shi be san komai ba fa, Murmushin takaici tayi tace be sani ba amma da mamaki ace be sani ba mu aka kira kafin muje ya rigamu zuwa ya kuma d'au ke ta haka yasa mukai ta garari a titi hmm hakan be isa kisan cewa yana da masaniya akai ba? Da raina be 'baci ba amma yanzu na gama kaiwa maqura kuma bazan qyale ba karki kuma sako min baki, Ammuu tace shikenan didi amma da... Shiru tayi saboda wani malalacin kallo da tayi mata, Maida hankali tayi kan ayaan tace bazaka fad'a min ba?? Ya akai hakan ta faru ? Meyesa ka riga mu zuwa kuma meyesa ka d'auke ta sannan ina magana kamin shiru shima meye dalilin sa??? Zuwa yanzu ayaan ran sa ya fara so suwa dan kuwa babban raunin sa a rayuwa 'bacin ran mahaifiyar sa kwata kwata baya so yaga bata farin ciki a koda yaushe,, Mhamah ta gama kaiwa qarshe ta d'aga hannu zata kwarara masa mari aarmaan yayi saurin riqe ta zuciyar sa na tafasa yace mhamah dan Allah ki qyale shi tinda kika ji yayi shiru be sani bane kuma jin labarin abunda ya faru abune me sauqi a wajen sa mhamah karda kiyi haka dan Allah dan dai bakisan abunda yake ji bane mhamah amma tabbas yana cutuwa da irin wannan abun sam baya son fushin ki be yarda da ganin 'bacin ranki ba ko wannan baze sa kiyi masa afuwa ba?? Nasan d'an uwa na idan ya sani baze 'boye miki ba amma dai kiyi haquri kuma kema kin sani baya son tambaya mhamah,, Jikin ta ya d'an yi sanyi amma har lokacin bata yarda ba tashi tayi zata bar wajen ayaan ya rungume ta ta baya hawayen sa na sauka kan kafad'ar ta runtse ido tayi da qarfi dan kuwa anan ne za"a sha banban dan kuwa kwata kwata bata qaunar zubar hawayen sa lokaci d'aya jikin ta yayi sanyi sosai ta gane lallai bata kyauta ba,,, Ayaat ce ta kalli sithara tace sithara da alama fah bhaiya yasan abunda ya faru kuma baya so ya fad'a da alama hakan yana da muhimmanci, Sithara tace eh gaskiya to amma fa duk da a haka kamar dai ta haqura to amma ko ba yau ba zata iya dawo masa da zancen gaskiya dan kuwa abune me kamar wuya ta yarda koma ba ita ba duk wanda yaji ma ze sa ayar tambaya, Ayaat tace to muyi wani abu mana sithara kice kece kika fad'a masa, Zaro ido tayi tace rufamin asiri nima fah ita ta haife ni shi kan sa ma da yake babba ba tsira yayi ba bare ni ??? Ayaat tace ai kuwa ni zanyi magana dan in mukayi shiru magana bata mutu ba, Sithara tace ayaat idan mu kai qarya fa ki sani shima laifi ne a wajen bhaiya , Ayaat tace ni dai zanyi kawai in an tambaye ki kice eh, Kallon mhamah tayi ta wani shagu'be fuska ta koma kalar tausayi tace mhamah kiyi haquri am.. Nice dama na kira bhaiya lokacin muna magana sai shine na fad'a masa kuma yace yanzu zeje, Sakin hannun sa da take riqe dashi tayi ta taka taje gaban ayaat tace haka ne?? Ayaat ta gyad'a kai, Meyesa baki fad'amin tin wuri ba ?? Mhamah kar ranki ya 'baci dama shiyasa, To shikenan bani wayar ki in duba idan naga qarya kike ?? Maida hannun ta baya tayi tana zaro ido dan kuwa bata ta'ba zaton mhamah zata ce haka ba ashe dai duk inda su ka kai ga wayon su mhamah kar take kallon su , Mhamah tace bani mana ? Saduda tayi kawai ta miqa mata wayar, Dubawa tayi cikin sa"a kuwa taga kiran da yayi mata a lokacin ya tambaye ta mhamah ta tawo?? Ita tama manta da wannan kiran shiyasa duk ta tsora ta sai da mhamah ta ganewa idon ta sannan hankalin kowa ya kwanta,, Bayan wani lokaci... Muhsin ne zaune a falon mahaifiyar suna fira muhseena tace yaya wai har yanzu anty bata haihu ba ??? Yace Idan ta haihu ai zakiji, Turo baki tayi tace nifa gaskiya na gaji dan me ake yin auren ba dan a samu qaruwa ba nifa inason inyi y'ay'a fah,, Muhsin shima abunda yake damun sa kenan rashin haihuwar ta gashi lokaci yana ja kuma ko 'batan wata bata ta'ba yi ba amma sai ya danne yace .. Ke dalla bana son shashanci kwata kwata yaushe akai auren? ina ruwan ki da dole sai ta haihu ?? Kema kiyi auren mana sai kiyi y'ay'an tinda su kike so , Mami tace a"a dakata kaji nima gaskiya abun yana damu na ya kamata ace nayi jikoki ku biyu ne fah kawai dani kaga kuwa in akwai jikoki ai zuriya ta qara ha'baka kuma ko tayi auren ta haihu shikenan kai bazan ga naka d'an ba?? Ai jikan wajen d'aa namiji daban na mace daban Wai meye ma dalilin rashin haihuwar tata muhsin ko bakwa zaman lafiya ne?? Muhsin yace a"a mami lafiya lau muke zaune ku kwantar da hankalin ku mami insha allah kwanan nan ma kuwa zaki ga jikokin ki, Mami tace ato ni duniyar nan abun mamaki babu wuya ni tsoro na d'aya kar muje yarinyar nan juya ce kaga batun ganin jikoki babu shi, Ahh mami insha allah babu abunda ze faru zaki ga jikokin ki , Tayi murmushi tace shikenan Allah i yarda Allah ya muku albarka dukan ku, Suka amsa da amin, awaaz kuwa tana can tana mulki a gida bata damu da haihuwa ko rashin ta ba hasalima ta manta da ita saboda ba ita ce a gaban ta ba shi kuwa muhsin be ta'ba nuna mata yana son haihuwa ba ko kuma ya damu akan bata haihu ba , Kullum shaquwa da sabo da aminta qara shiga rayuwar su take koda yaushe yanzu reetaj ta gama fahimtar waye ayaaan duk wani abunda baya so da wanda yake so duk ta sani kuma babu wannan miskilancin a tsakanin su shiyasa rayuwa take musu dad'i idan suka fara fira harda ameed ake zama dan shima ba dama ne sai yanzu ayaan ya gane sam be mori zama da ameed ba a da dan kuwa ameed idan baka da comedy a waya shi kad'ai ma ya ishe ka idan kuwa aka had'a da reetaj maqura ne , Zeeeny ganin duk wani abunda zatayi bata nasara akan ayaan gashi kuma koda yaushe qara son shi take batajin zata iya haqura dashi alina ta bata shawarar su fara zuwa wajen boka ai kuwa haka sukai boka kuwa yace ba buqatar sai an zuba masa wani abu a abinci ko anyi wani abun kawai zasuyi masa kiranye kuma zasuyi ta jifansa da asirai da sihiri da kansa ze kai kansa wajen zeeeny sun ji dad'in labarin sosai suka biyashi kud'i suka tashi kamar yadda yace haka ya fara aiki tuquru akan ayaan,,, Shigowar sa kenan ya tarar suna fira sai zolayar mhamah suke suna cewa lokacin bikin bhaiyan su sai tafi sarauniyar india kyau ita kuwa tace sai dai sarauniyar garin su suna ta dariya qarasawa yayi aka farayi dashi Abie yace bhaiya wai wacece antyn nan tamu ne ?? Murmushi kawai ayaan yayi dan kuwa a duniya bayajin akwai macen da zata iya fuskantar sa har ya iya zama da ita dan shi kanshi yasan wani irin mutum ne wanda ba kowa ne yake iya fahimtar sa ba,,, Ayaat ma tace bhaiya kayi shiru?? Muna ji, Mhamah tace ai kuwa ko wacece sirika ta dole ta kasance ta musamman ko kuwa ??? Annaa tace qwarai ma kuwa ko ya kace bhaiya?? Dariya ayaan yayi yana sunkuyar da kai dan kuwa shi kunya ma yake ji tashi yayi zebar wajen mhamah tace bhetaa?? nayi magana da papu yace kaje india, Tana fad'a reetaj kawai ya fara tunawa tayaya zata iya jurewa rashin sa har na wani lokaci??? Da kyar yace mhamah akwai wata matsala ne?? Tashi tayi ta taka sau uku sannan tace kenan?? Idan babu matsala ba zakaje ba??? Sunkuyar da kai yayi yace yaushe zan tafi?? Murmushi tayi tace ka shirya cikin kwana ki biyu nima zan zo bayan lokacin insha allah , Gyad'a kai yayi jiki babu qwari ya wuce sashin su kamar ya fara kuka,,, Shagwa'ba'b'be kawai🙄🙄🙄🤭🤭 Comment and share dan allah🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *43~44* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Bhabhai na zaune a falon sa yana duba wasu takardu ayaan ya shigo ko sallama babu kusa da bhabhai ya zauna yayi shiru.. Ganin haka yasa bhabhai yace.. yaro me ya faru ne? Mhamah ce ko?? A shagwa'be yace bhabhai mhamah bata damu da uzurin wani ba bana son zuwa ko ina a yanzu amma tace in tafi india kuma bata fad'a min me zanyi ba,, Murmushi bhabhai yayi yace mhamah sai haquri amma tana da dalilin hakan ba hakanan bane, bata fad'a maka ba kawai amma nasan zata fad'a,, Kuka ya farayi yana cewa bhabhai nifa ban damu da fad'ar ta ba kawai bana son tafiyar ne kace ta barni kawai taje ita kad'ai, Hannun sa bhabhai ya kama yana murmushi yace yaro kana da saurin kuka kai fa namiji ne kuma babba ka tuna fa qannen ka suna da yawa kuma sannan duk suna qarqashin kulawar ka ne idan kana yin kuka da sauri haka taya ya zaka iya jure musu har ka tare musu fad'a ?? Ina so ka kasance me dakakkiyar zuciya kuma jajirtacce bana so kake yawan zubda qwalla domin suna da muhimmanci a lokacin da akafi buqatar su lokacin da ba"a ra'ayin su kuwa ba"a so ayi 'barnar su ka gane ko??? Yanzu ka share hawayen ka kaji?? Ai bazaka dad'e ba zaka dawo, Yaro. bansan meye wani abu me tasiri da ya shigo rayuwar ka ba a yanzu domin kuwa kai da india ko ba'a ce kaje ba kana zuwa a duk lokacin da kaga dama meyesa yanzu baka son zuwa yaro??? Lafewa yayi a jikin bhabhai ya kwantar da kai tunanin tambayar da yayi masa yake amsar kuwa d'aya ce wato reeetaj itace kawai zata sa yaji baya son zuwa ko ina bama iya india ba,,, Bhabhai yace shikenan kayi shiru to amma dai ka shirya kaje allah ya tsare kaji ko?? Bazan iya ja da maganar mhamah ba dan nima tamkar uwa take a gareni kaji yaro?? Ka girmama maganar ta dan kuwa nasan bata abu wanda be zama yana da dalilin aikata shi ba , Turo baki yayi yace amma bhabhai zanyi kewa da yawa yanzu shikenan babu me kula dani gashi bana kusa da mhamah?? Bhabhai ya jinjina kai yace yaro bansan wane irin sauyi ne ya riske ka ba tabbas ba haka kake ba.. Amma ko meye Wannan ya kasance shi me sa"a ne kuma me nasara sannan kuma abune me matuqar nagarta da da ya iya tasiri a kanka kaje kawai yaro na kiyayewar Allah tana tare da kai babu wata damuwa tinda kasan babban gandu zaka shiga cikin iyaye da kakan ni har sun fimu yawa kuma duk cikin su babu me iya kulawa da kai????? Qara lafewa yayi yace mhamah ce kawai bayan ita kuma sai guda d'aya bayan haka kuma bhabhai babu wanda ze iya dan Allah to kace mhamah ta tawo da wuri , Shafa kansa yayi yace insha Allah da wuri zata zo karka damu, Haka bhabhai yayi ta janshi da labari had'i da nuni da fahimtarwa sun dad'e sosai suna hira ,, Washe gari Suna zaune suna hira Reeetaj tace yalla'bai amma dai kana tsoron mhamah ka sosai ko?? Kallon ta yayi yace me kika gani ?? Yalla'bai kawai alama na gani naga ranar da na buge qanwar ka d'in nan kamar ka tsora ta sosai, Murmushi yayi yace ba ita nake tsoro ba 'bacin ranta shi nake tsoro kuma nake guje masa ,, Reetaj tace kaiiii? Yalla'bai baka tsoron ta amma kana tsoron 'bacin ranta? To meyesa nifa ban gane ba ma ,, Kur'bar shayin sa yayi kafin yace eh haka ne kika ce meyesa saboda ba"a 'bata mata rai Duk wanda kuwa yayi gangancin 'bata mata rai to shima nasa ran ze 'baci idan akai wasa ma ran kowa ze 'baci, Da mamaki reetaj tace kenan daga 'bacin ran mutum d'aya sai da yawa su kamu?? ba"a 'bata mata rai ?? to wai saboda me ???? Saboda ita d'in y'ar amana ce kuma a matsayin mutum biyu ake d'aukar ta shiya bhabhai baya son a ta'ba ta kuma duk abunda taso kowa shi yake so babu wanda yake ja da duk wani hukuncin ta farin cikin ta shine farin cikin gidan mu idan babu wannan farin cikin nata kuwa babu sauran farin ciki a wannan ahalin... Shiru ya d'anyi yace mhamah ta akwai ta da wuyar sha"a ni mutum ce ita me zarra da izza bata son raini koda kad'an bata son musu bare jayayya mutum ce me matuqar son abi ra"ayin ta bata damu da naka ra"ayin ba bata damu da uzurin ka ba tafi so duk abunda ta fad'a ya zama shine daidai ko tsinke ta aje bata so a qetara shi to kawai ka barshi inda ka ganshi sai dai wani abu d'aya ita d'in bata abu da ka sai tayi nazari tayi tunani a kai sannan take zartar wa tana son farin ciki kuma tana son wasanni bata da wani aboki kuma sai mu dukan mu mune abokan wasan ta ko wane wasa za"ayi tana cikin mu kuma har gobe munayi bamu fasa ba, Indai aka bi ta mhamah za"a rayu cikin farin ciki dan kuwa tana son nishad'i da farin ciki sai dai tanada tsanani bata son qarya sannan bata son munafurci bata son rashin jin magana idan kayi hakan ko waye bazata raga maka ba tana da son y'ay'a amma bata yarda suyi abunda ba daidai ba zata nuna maka zallar 'bacin ranta shiyasa kwata kwata bana so nayi abunda ze 'bata mata rai , Ajiyar zuciya reetaj ta sauke sannan tace yalla'bai hakan fa yayi amma naga tana son ka sosai naga duk motsi sai ta kira ka taji kana lafiya?? Kuma kace min a matsayin mutum biyu take to taya hakan ta kasan ce?? Shafar sumar sa yayi sannan yace eh haka ne duk wani taku na tana sane dashi. Ohh nayi mantuwa ba mutum biyu ba uku ta farko *meeerah* ta biyu *meeeenah* Ta uku *hindooo* Meerah mahaifiyar ta ce meenah mahaifiyar bhabhai ce hindooo kuma itace ta asali mhamah meenah da neeerah duk sun mutu tin lokacin tana yarinya qarama da fari iyayen ta suka mutu mahaifiyar ta ta mutu a hannun bhabhai bayan sun samu had'ari da wani lokaci bayan meerah ta barwa bhabhai da meenah amanar ta tareda jaddada had'a su aure bayan sun girma haka shima mahaifin ta be bar duniya ba har saida ya barwa bhabhai da meenah amanar ta tin tana qarama zoben auren ta yake a hannun bhabhai haka kuma sarqar auren ta tana a wuyan ta meenah ta had'a su biyun duka a matsayin y'ay'an ta sai dai itama ba me tsawon kwana bace.. A lokacin da sa"in mutuwa ya riske ta hankalin ta be kwanta ba har sai da bhabhai yayi mata alqawarin ze riqe mhamah amana ze kula da ita fiye da kansa ze so ta fiye da komai sannan kuma baze ta'ba bari ranta ya 'baci ba yayi mata alqawarin samar mata da farin ciki iya qarfin sa har lokacin da ruhin sa zebar gangar jikin sa meenah ta fad'a masa cewa idan har be kula da mhamah ba ya sata farin ciki kuma ya cika alqawarim da ya d'auka ruhin ta baze ta'ba samun salama ba domin itama alqawarin da tayiwa iyayen ta ne ta juya shi akan sa ... Haka mhamah ta taso a hannun bhabhai ya rene ta kuma ya bata kula sun taso qarqashin kulawar juna sakamakon rashin iyayen su duk da cewar mahaifin sa yana raye amma be damu da ya ya kwana da ya tashi ba saboda matar sa ta riga tayi makircin ta kuma tayi nasarar raba shi da mahaifin sa mhamah kuwa babu inda zata ra'ba taji sanyi sai wajen bhabhai dan kuwa duk da gidan su babban gida ne na mutane da yawa amma kowa baya qaunar su kuma qiyayyar da akewa iyayen su ce ta dawo kansu shi kansa mahaifin mhamah saboda ya auri meeerah wadda ba y'ar qasar su ba shikenan suka tsane itama meeenah ba y'ar qasar bace shiyasa itama aka tsane ta da suka mutu shikenan aka koma tsangwamar su mhamah duk da cewar bhabhai baya ta'buwa saboda zuciyar sa irin ta roooh ce yanzu sai ya qallawa mutum qafa kuma babu wanda ya isa yace ba haka ba suna maruqar shakkar sa yana da matuqar tasiri akansu kuma duk wani asirin su baya kama shi shiyasa yawanci akan mhamah suke juye tsiyar daga baya itama sai ta rikid'a ta zama babu wanda ya isa sun gamu da qaddarori da dama a rayuwa sun sha wahala sun sha baqin ciki kafin su kai ga wannan matsayin.. Wannan ne yasa bhabhai be yarda a 'bata mata rai ba dan kuwa a cewar sa dole ya samawa mahaifiyar sa salama a wajen ubangiji dan kuwa d'aukar Alqawari ba tareda cikawa ba babban sa'bawa Allah ne shiyasa ko da kuwa abbhai ne wanda ya kasance yayanta sai dai shi ya rayu ne a india sai daga baya ya tawo neman d'an uwan sa wanda kullum ake fad'a masa irin dangantakar su sannan kuma shima ya kasance amana ga bhabhai kuma a junan su ma aminta ce,, Wannan shine dalilin da yasa mhamah ta fita daban a cikin mu,, Murmushi yayi yace wani abun idan tanayi sai kace ba ruhi d'aya ne a jikinta ba mhamah akwai rigima kawai kabita shine zaman lafiyar ka, Shiru reetaj tayi tana nazarin lamarin wanda ya matuqar d'aure mata kai.. lallai kuwa yaci suyi komai dan su sata farin ciki dan gujewa 'bacin ranta kuwa gara kaje ka hau tsakiyar titi gingimari ta lamutse ka,,, Ji tayi ayaan ya kwashe da dariya ta zaro ido tana kallon sa, Yace amma kin fiye quruciya reeetha wato gara gingimari ta lamutse ki?? Toshe baki tayi tareda cewa ouff... Yalla'bai wai dama na fad'a ne a sarari?? Gira ya d'aga mata tace shikenan na gama haukacewa yanzu da ta jini fa?? Ya zanyi gaskiya wannan surutun nawa yayi yawa ya kamata in dinga yin shiru,,, Sun kuyar da kai ayaan yayi dan kuwa zuwa yanzu irin tsoron da reetaj takewa mhamah ya fara ta'ba masa zuciya baya jin dad'in hakan, Katse shi tayi da cewa yauwa yalla'bai yau nazo da abinci na nima tinda ban iya cin naka ba sai dai inga kana ci nima yau nazo da nawa kuma ko dandale baza kaci ba, Murmushi yayi yace dama ban iya ci ba kici abun ki nima insha shayi na, Ke'be baki tayi tace ai kuwa yau zaka fara baka iya ci ba ai kuwa indai kana tare dani sai ka iya janyo fulas d'in tayi ta zuba abincin a cikin plate shinkafa da wake taji salak da tumatir da kwakwamba sai wani feleqe take ita ma tazo da abincin ta,, Tura masa tayi tace yalla'bai kaci ko sau d'aya dan allah , Nifa nafi so ka zama kamar ni, Murmushi yayi yace in nazama kamar ke amma dai banda surutun nan ko? To in nace dashi fa?? Zakamin iyayi kaci abinci kawai duk wannan abun da kake ci ba abinci bane gara ma ka fara koyon cin abinci na lura kai kamar wani jariri kake ma har yau ba komai ne ka iya ba ince dai mhamah ka ce take saka maka riga ma ??? Eh itace amma dai ke kike min wankan ko?? Zazzaro ido tayo tana cewa wayyooo.... Yalla'bai gida zani,, Dariya yayi yace babu inda zakije lokaci beyi ba , Tashi tayi tace nidai tafiya ta zanyi,, To shikenan bari in ci abincin naki ki tafiyar ki zan aiko miki da fulas d'in, Dawowa tayi ta zauna tace a"ah yalla'bai bazan tafi ba kaci a gaba na in gani ko kuma inyi maka d'ura irin ta yara yanzu , 'Debowa yayi ya kai baki ya fara ci wata muguwar qwarewa yayi ya fara tari,, A firgice tayo kansa tana cewa Ayaaan!!!!!!! Cakk ya tsaya ya zuba mata idon sa da suka fara kawo ruwa da mamaki yace wai dama kin san sunana???, Dafe goshi tayi tace wayyo kayi haquri dan allah na tsorata ne kawai , Yace amma kike kirana yalla'bai?? Sun kuyar da kai tayi tace yalla'bai ai girman ka ne,, Sai lokacin yaci gaba da tarin ruwa ta miqa masa ya kar'ba ya sha cikin sa"a komai ya lafa hannu yasa ze kuma ci tayi saurin janyewa tana cewa.. A"a yalla'bai gaskiya bazaka kuma ci ba gara kaci wanda ka saba ci bazan iya barin wani abu ya cutar da kai ba,, Turo baki yayi yace nifa sai na ci ko kuma rowa zaki min shikenan ai , Tura masa tayi tace a"a ni banida rowa me rowa d'an wuta ne kuma Allah yayi fushi da su banaso kaci abun ka kawai , Kar'ba yayi yaci abunsa kai kace wani da yawa ze ci yanda kasan ma ba"a d'ibi abincin ba, Babu zato babu tsammani taji yace idan na tafi zakiyi kewa ta ??? Cikin rashin fahimta tace yalla'bai ban gane ba fa?? Ina zakaje ?? Meyesa zaka tafi kabarni?? Kamawa tayi reetha mhamah tace in tafi india gobe zan wuce amma in natafi bana so ki damu kuma karki dena zuwa aiki, Ki zama kamar ni duk wani abu da ya dace kiyi shi kuma ragamar komai daga nan har na dawo tana hannun ki zaki iya yadda nace??? Jikin ta yayi sanyi matuqa hawaye ne ke neman zubowa tayi qoqarin tsayar dasu sannan tace yalla'bai baz... Zaki iya... ya katse ta ya qara da cewa cikin sauqi zaki iya dan allah kar kice a'a Gyad'a kai tayi tace shikenan yalla'bai allah ya tsare ya kare amma dan allah ka dawo da wuri, Uhm shikenan allah yasa, Koda ta koma gida duk batada walwala sai wasu y'an hawaye take tunani yayi mata yawa tashiga damuwa sosai,, *zafafa shida* shine suna da akafi kiran su dashi idan suka had'e guri d'aya , Ayaat sithara Ayaana Roooh Islam Aslam Sun sha ankon jan riga da farin wando dukan su . Zaune suke a wajen shaqatawa da yake a cikin gidan yasha kayan alatu kala kala ga shuke shuke da tsirrai ga furanni iri da kala Ayaana tana kwance a jikin Aslam tayi lifff kamar ba ita ba, Islam yana dariya yace kowa ya tuba dan wuya ba lada .. Ayaat tace wallahi kuwa kuwa kalli dan allah kamar d'an tsako ya fad'a a mai,, Kwashewa sukayi da dariya sithara tace nifa yanzu na gano yadda akai har aka kad'e ta ance mata fitina ce ta kai ta taqi yarda , Banzar harara ta watsa mata tace qarya kike baki sani ba ni babu wata fitina da nayi ma dan kuji ehe,, Roooh yace banza budurwar qauye yi mana shiru ko na had'a ki yanzu , Tsit tayi dan kuwa duk yawan iskancin ta ko yayi mata yawa bata yiwa roooh tana shakkar sa dan yanzu sai yayi mata illa a banza dan kuwa zuciyar sa bata da ido , Kujera sithara ta ja zuwa inda take sannan ta zauna tace bud'e kunnen ki zanyi bayani indai na fad'i ba daidai ba kiyi magana in kuwa daidai ne to kiyi shiru ba buqatar sai kin sa baki....... Comment and share dan allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *45~46* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Kin fita ranar ba tareda kowa ya san ina kika tafi ba bayan kunje wata unguwa kika cewa direba ya ajiye ki koda yace a"a kikai masa bara zana shikuwa dama tsoron ki yake ji sai ya sauke ki kuma kika ce ya tafi ya baki waje idan ya sake ya fad'i inda kika je sai kin 'bata masa rai kuma kar ya sake ya biyo ki, Haka ya qyale ki ke kuwa kika shirga cikin unguwar da bakisan suwaye suke rayuwa a ciki ba. A bakin wani lungu kika tarar da masu talla suna sana"ar su a wajen da masu baro da masu tallace tallace kika shiga cikin su kikai ta tsokanar su kina musu tayi wulaqanci , Har kika kaiga wani me sai da goba da d'ata kika tambaye shi nawa nawa yace ta nawa kike so kika ce sai ya fad'a miki kud'in ta ya fad'a miki sai kika ce ya siyar guda ashirin nera biyar?? Sai yaji haushi yace ta sadaka ce sai kika fara kiran yara kina cewa sadaka a wajen me goba yara suka taru wasu suna shirin sa masa hannu yana hanawa yace musu qarya ne suka dawo kanki suna tambayar ki sadaka ashe qarya kikai musu? Ke kuma da kika tashi naki haukan sai kikayi baya baya da gudu kikayi kan baron nasa kika tsalla ke da gudu ta kai kika tafi da baron gaba d'aya kuka zube tare kayan cikin baron wasu suka gangara kwata wasu sukayi nasu waje wasu kuma yara suka sa wawa ganin haka yasa me goba ya biyo ki tareda cewa sai kin biya shi sai da kikayi masa tatas sannan kika ce bazaki biya ba shikuwa ya rako ki da gudu tare da wani abokin shi me yalo kema kuwa kika bud'a wuta ganin zasu cimmiki yasa kika rud'e kika hau titi ba tareda dubawa ba bakiyi tunanin wani abun hawan ze tawo ba ke dai burin ki kawai ki samu ki tsira daga hannun masu gobar nan ita kuma dai tsautsayi yasa ta shola ki kawai sai akayi asibiti da ke , Kafin mhamah taje wadda ta kad'e ki tabar asibitin kuma ko shakka babu bhaiyan mu ne yace ta tafi , Sai da sithara ta kai aya sannan tace akwai gyara ne a cikin magana ta ko nayi qarya a ciki? Murgud'e baki tayi ta kauda kai, Ayaat da aslam suka tafa yace kaji masuyi dan Allah gaskiya zaki zama babbar y'ar jarida ta qasa da qasa bi'izinirabbi haba nifa dama na sani abun da kamar wuya ace an kad'e ta ai duk gigin ta nasan dai tasan abunda baze mata kyau ba da hankalin ta dai idan taga mota ai dole ta gudu kuma munce wani shakiyyancin taje tayi tace a"a kuma ni nasan dai tana gefe indai ba kiran ajali ba babu yadda za"ayi mota tabita ta kad'e ta sai dai in itace ta kai kanta , A qufule tace kai wai dan tayi muku tatsuniyar nan sai ku wani yarda aikin banza duk fa qarya ne, Muryar ayaan ce ta katse ta ya dafa sithara yace yayi kyau choti yanzu kin nuna min cikar aikin ki na jarida da kuma zarrar da kuke da gaskiyar zancen ki babu wani aibu nima nayi wannan binciken kuma na gane haka, Maida kallon sa yayi ga ayaana yace ke kuma shadowa kullum shiyasa nake miki fad'a akan ki dinga kula da inda zaki shiga sannan ki kula da lafiyar ki amma kinqi ji yanzu da ta goce miki qashi fa?? Ko ta karya miki wani gurin kinga ai ta sabauta ki amma ke bakya ganewa, A harzuke ta taso cike da tsiwa tace yaa isa haka mana!! Munafukin banza da wofi ba kaine ka sa ta buge ni d'in ba kuma in ba munafurci ba ya akai kace ta tafi ??? Kai har zaka wani ce ka damu da lafiya ta ne iyeh??? Ina ruwan ka dani ma nifa bana son takura ka gane ba kuma nason shishshigi babu kwarjini ka rabu dani inyi abunda nake so kaima kaje kayi wanda zakayi babu me hana ka dan haka karka takura min kuma ko a yanzu nayi niya zan sake kuma baka isa kace min komai ba kaji ko?? Ta yuwu ma karuwar ka ce shiyasa kace ta gudu,,, Is https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *45~46* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Kin fita ranar ba tareda kowa ya san ina kika tafi ba bayan kunje wata unguwa kika cewa direba ya ajiye ki koda yace a"a kikai masa bara zana shikuwa dama tsoron ki yake ji sai ya sauke ki kuma kika ce ya tafi ya baki waje idan ya sake ya fad'i inda kika je sai kin 'bata masa rai kuma kar ya sake ya biyo ki, Haka ya qyale ki ke kuwa kika shirga cikin unguwar da bakisan suwaye suke rayuwa a ciki ba. A bakin wani lungu kika tarar da masu talla suna sana"ar su a wajen da masu baro da masu tallace tallace kika shiga cikin su kikai ta tsokanar su kina musu tayi wulaqanci , Har kika kaiga wani me sai da goba da d'ata kika tambaye shi nawa nawa yace ta nawa kike so kika ce sai ya fad'a miki kud'in ta ya fad'a miki sai kika ce ya siyar guda ashirin nera biyar?? Sai yaji haushi yace ta sadaka ce sai kika fara kiran yara kina cewa sadaka a wajen me goba yara suka taru wasu suna shirin sa masa hannu yana hanawa yace musu qarya ne suka dawo kanki suna tambayar ki sadaka ashe qarya kikai musu? Ke kuma da kika tashi naki haukan sai kikayi baya baya da gudu kikayi kan baron nasa kika tsalla ke da gudu ta kai kika tafi da baron gaba d'aya kuka zube tare kayan cikin baron wasu suka gangara kwata wasu sukayi nasu waje wasu kuma yara suka sa wawa ganin haka yasa me goba ya biyo ki tareda cewa sai kin biya shi sai da kikayi masa tatas sannan kika ce bazaki biya ba shikuwa ya rako ki da gudu tare da wani abokin shi me yalo kema kuwa kika bud'a wuta ganin zasu cimmiki yasa kika rud'e kika hau titi ba tareda dubawa ba bakiyi tunanin wani abun hawan ze tawo ba ke dai burin ki kawai ki samu ki tsira daga hannun masu gobar nan ita kuma dai tsautsayi yasa ta shola ki kawai sai akayi asibiti da ke , Kafin mhamah taje wadda ta kad'e ki tabar asibitin kuma ko shakka babu bhaiyan mu ne yace ta tafi , Sai da sithara ta kai aya sannan tace akwai gyara ne a cikin magana ta ko nayi qarya a ciki? Murgud'e baki tayi ta kauda kai, Ayaat da aslam suka tafa yace kaji masuyi dan Allah gaskiya zaki zama babbar y'ar jarida ta qasa da qasa bi'izinirabbi haba nifa dama na sani abun da kamar wuya ace an kad'e ta ai duk gigin ta nasan dai tasan abunda baze mata kyau ba da hankalin ta dai idan taga mota ai dole ta gudu kuma munce wani shakiyyancin taje tayi tace a"a kuma ni nasan dai tana gefe indai ba kiran ajali ba babu yadda za"ayi mota tabita ta kad'e ta sai dai in itace ta kai kanta , A qufule tace kai wai dan tayi muku tatsuniyar nan sai ku wani yarda aikin banza duk fa qarya ne, Muryar ayaan ce ta katse ta ya dafa sithara yace yayi kyau choti yanzu kin nuna min cikar aikin ki na jarida da kuma zarrar da kuke da gaskiyar zancen ki babu wani aibu nima nayi wannan binciken kuma na gane haka, Maida kallon sa yayi ga ayaana yace ke kuma shadowa kullum shiyasa nake miki fad'a akan ki dinga kula da inda zaki shiga sannan ki kula da lafiyar ki amma kinqi ji yanzu da ta goce miki qashi fa?? Ko ta karya miki wani gurin kinga ai ta sabauta ki amma ke bakya ganewa, A harzuke ta taso cike da tsiwa tace yaa isa haka mana!! Munafukin banza da wofi ba kaine ka sa ta buge ni d'in ba kuma in ba munafurci ba ya akai kace ta tafi ??? Kai har zaka wani ce ka damu da lafiya ta ne iyeh??? Ina ruwan ka dani ma nifa bana son takura ka gane ba kuma nason shishshigi babu kwarjini ka rabu dani inyi abunda nake so kaima kaje kayi wanda zakayi babu me hana ka dan haka karka takura min kuma ko a yanzu nayi niya zan sake kuma baka isa kace min komai ba kaji ko?? Ta yuwu ma karuwar ka ce shiyasa kace ta gudu,,, Islam ne ya harzuqo yayo kanta yana cewa ke baki da hankali ne wai?? mu zakiyi wa fitsara anan ?? Bhaiyan kike yiwa rashin kunya har kina nuna shi da yatsa?? Ayaan yace a'a islam sanyi mana ai abun be kai zafin haka ba kusan gaskiya ta fad'a babu wata alaqa tsakani na da lafiyar ta dan haka nima bazance a"a ba idan yanzun ma zata koma sannan kuma ni banida wata karuwa ba karuwa ta bace ba. 'Dan Yamutsa fuska yayi yace amma dai... Ina tunanin muna da alaqa sosai da ita,, Kwashewa sukai da dariya aslam yace eh?? Bhaiya?? Da bakin ka ??? Wai kaine kake da wata alaqa da wata mace gaskiya abun zeyi zaqi, Ayaat tace lallai kuwa bhaiya wallahi zan so in ganta yaushe zata zo gidan mu?? Murmushi yayi yace bazata zo ba, Roooh yace bhaiya meyesa baza ta zo ba ??? To a ina take mu muje wajen ta bhaiya ai duk wadda ta iya alaqantuwa da kai ai kuwa taci mu jinjina mata,, Dariya sukayi islam yace gaskiya kuwa dan kuwa wallahi tayi qoqari sosai kai tsaye ma zan iya cewa y'ar baiwa ce, Ayaana ta gyatsile fuska tace y'ar baiwa ko dai y'ar gwaiwa har wani murna kuke yi ?? Maza kuje tazo muku da ciki niqi niqi tace ga d'an ku nan wannan mugun me irin halin shanu shine zeyi wata abokiyar arziki sai dai in y'ar iska ce wallahi , Sithara tace laa kishi take ayaat kuji fah bhai islam kuma tana so tana kaiwa kasuwa ya kamata ki fito ko fad'a mana fah idan son bhaiya kike tin kafin lokaci ya qure miki abu ne me sauqi ba sai kin jefe shi da irin wannan kalamin ba , Roooh yace ai kuwa in ba kishi ba babu abunda ze kawo hakan kawai mutum dan yayi abota da wata sai ace ya zama d'an iska kunga kuwa ai kishi ne yake kawo haka, Fashewa tayi da kuka cike da baqin ciki tace ai kuwa duk sai na fad'awa mhamah kuma wallahi Allah ya kyauta in so wannan me kama da zaren kad'in koda shine autan maza kuma ko mazan sun qare bazan ta'ba son shi ba kuma sai na fad'awa mhamah,, Ayaan yace maza karki bari na riga ki zuwa , Hararar sa tayi ta murgud'a baki tace mara tausayi kawai kana ganin duk ta had'a min gajiya amma mugu ko a jikin ka wai kai me tausayi ko ai kuwa zan fad'awa mhamah wallahi ka san ko wacece . Nasan kuma kawai wata matsiyaciyar ce irin talakawan nan amma babu wata qawar ka me mugun hali kawai, Roooh yace qaramar meyi kawai ashe dai kin san ba d'an iskan bane , Ayaan yace ai kunyi min maganin ta dai, Daga haka yayi tafiyar sa, Sithara tace nifa ban yarda ma bhaiya yana da wata qawa ba tinda kaji ma ita da kanta tace ba haka bane kawai inaga fad'e yayi, Islam yace to dama mana kawai so yake ya kashe bakin tsanya gashinan ai ta kama kuka nasan kuma mhamahn ma babu abunda zata ce sai dai ta bata haquri, Aslam yace shine darr dama ai mhamahn ce take qyale ta shiyasa ma ta raina shi da yawa ko kuma ince ma shine bashida yaji, Haka sukai ta hirar su ba tareda wata damuwa ba kuma sun yarda da cewar bhaiyan su bashida wata qawa, Da daddare ayaan ya shiga bedroom d'in mhamah ya tarar da ita tana zaune a bakin gado ayaana tayi filo da cinyar ta da alama dai hira suke wadda tayi musu dad'i kusa da ita ya zauna yace mhamah namaste shubrathrie,, Murmushi tayi tace bethaa? mein thik hai our aap? Yace mhamah mein achcha hoon , Tace masha Allah shiru ce ta biyo baya kafin ta kalli ayaana tace ayaana maza je wajen ammuu , Tashi tayi tana fakar idon mhamah tana harar sa be ko kulata ba har tayi ta gama ta fice, Mhamah ta kalle shi tace bethaa ?? Wai fushi kake ne ?? Girgiza kai tayi tace gaskiya ne amma nasan dai baka so zuwa india ba ba?? Gyad'a mata kai yayi , Tace kayi haquri ai bazaka dad'e ba kuma zuwan naka yana da muhimmanci ne bethaa akwai buqatar qarin tsaro a tattare da kai, Da mamaki yace tsaro kuma ?? Meyesa , Murmushi tayi tace ba lallai ka fahimce ni ba akwai wanda suke son sihirce ka ne shiyasa duk da nasan ba lallai yayi tasiri ba amma kasani sihiri mugun abu ne shiyasa papu yace kaje, Shafa sumar sa yayi yace shikenan mhamah zanje amma dan Allah ki zo da wuri, Shikenan bethaa naji dad'in hakan ka shirya a nutse kaji sannan kuma karka sa damuwa a ranka bana son hakan Kuma naga kwanan nan kamar ka canja kodan bama kama bane haka ne ko meye dalili?? Shiru yayi mata sanin bazeyi magana ba yasa ta canja magana, Washe gari, Tana zaune a bakin gado tayi tagumi kawai tunanin ta yadda za ayi zuwa kamfanin yayi mata dad'i idan baya nan ita da bo kowa ta sani ma a ciki ba sauqin ta d'aya dai ameed yana nan amma duk da haka rayuwa zatayi mata babu dad'i dan kuwa ko ina ta shiga indai ta tuna yayi nisa da ita sai taji babu dad'i, Wayar ta ce ta fara qara ta d'auka ba tareda ta duba ba dan kuwa ba a hankalin ta take ba, Muryar sa ce ta doki dodon kunnen ta.. Namaste reeetha , Ya dai kina damuwa ko??? Aa yalla'bai bana wata damuwa kawai dai ina tunani ne, Murmushi yayi yace to naji ba kya damuwa amma ai kina tunani ko?? Ki dena tunani da yawa yana sa ciwon kai idan ya tsanan ta ma har haukata mutum yake, Amma dai zaki raka ni airport ko? Kaii kai?? Yalla'bai ni a suwa tareda y'an uwan ka fa zakaje ,, Eh tare dasu mana ke ina ruwan ki da hurumin su nidake zamuje su kuma zasuje daban shikenan?? Aa gaskiya yalla'bai nidai bazanje ba gaskiya kaje tareda y'an uwan ka ni dai ina gida gaskiya tsoro nake ji, Tsoro dai in kika sake shine zeyi ajalin ki kuma sai kinje inyaso ki kwanta a tsakiyar titi mota ta lamutse ki ko?? Ya fad'a yana dariya, Turo baki tayi tace a"a nidai gara ma karna fita nasan ko mutuwa nayi ina gida, Ha"ha sai fa kinje ba a yi min gardama ki fito ina qofar gida kuma ki tawo da shirin ki dan bazaki koma ciki ba,, A zabure tace yalla'bai wane gidan kuma??? Na shiga uku na shikenan na mutu yalla'bai ka gama kashe ni yalla'bai wayyo Allah so kake ace bin maza nake ne ?? baka san inada y'an sa ido ba masu d'iban duk abunda nayi su fad'a a gidan mu su yad'a a duniya so kake ace bin maza nake ko??? Dariya yayi yace eh idan sun fad'a ma bin mazan kike shikenan ke dai tinda kin san ba haka bane kuma kin san Allah ma ya sani meye na damuwa kina da tsoron mutum da yawa ya kamata ki zama y'antacciya daga duk wani me so yaga kukan ki reetha mutum idan kika fiye nuna kina tsoron sa shikenan yaga lagon ki zeyi qoqari har yaga ya kai ki qasa.. Ki fito ina jiran ki y'an uwana basu san ina nan ba fa, so nake inyi sauri kar suyi ta jira na, Jikin ta yayi laushi sosai ta d'auki hijab ta zura ta fita, Innan ta tare ta tace to bita zaizai ina kuma za aje?? Shiru tayi tana tsilla tsilla da ido musamman da ta kalli ammah taga tana jifan ta da wani shegen kallo, Sunkuyar da kai tayi innan tace magana fa nake, Innan zan d'an fita ne am..a.aiki zanje, Innan ta yamutse baki tace allah ya tsare agogo sarkin aiki ba dai zakiyi aure ba kullum a aiki zaki qare , Ficewa tayi cikin sauri tana mita banda abun yalla'bai da ranar Allah ze wani zo qafar gidan mu kuma yace wani in rakashi shidai ya rantse sai yasa ta a cikin chakwakiya qila ma da wasa yake, Leqowa ta farayi taga mutum jikin mota hannun sa hard'e a qirjinsa sanye yake da baqaqen kaya doguwar riga ce me tsaga a gefe sai wandon ta ko kad'an ba a ganin fuskar sa yayi wani nad'i ya rufe ta ruf idanun sa kawai ake iya gani, Zuba masa ido tayi dan kuwa badan ta karanci idanun sa ba ba lallai ta ganeshi ba dan kuwa idanun sa tinda take bata ta'ba ganin me irin su ba kamar ba na mutane ba, Ganin ta daskare a wajen yasa ya taka ya isa inda take kashe mata ido yayi yana murmushi, Firgigit tayi tana zaro ido tace yalla'bai meye hakan??? Kake wani qifilfila min ido?? nifa na d'auka ma da wasa kake ashe dai ka zo ya akai kasan gidan mu?? Kuma wannan wace irin shiga ce??? Lallai kam tana wasa yarinyar nan bata san duk inda ta shiga ina sane ba bata san ina bibiyar ta ba kenan ?? Hmm nida nake da d'an uwa ss ai banida matsala ko ina zaki cikin tsaro kike, Tafi tayi masa ya juyo sannan tace tunanin me kake ?? Bani amsa ta mana, Eh nasan gidan ku mana wannan shigar kuma mafi yawanci inayin ta ne idan zan shiga asibiti to yanzu kinji amsa mu tafi ko??? Ko in d'auke ki? 'Dan tsaki tayi yana wani turo baki tace kai dama ai wata rana kunyar ka kad'an ce, Bin bayan ta yayi ameed ya bud'e musu gidan baya saida ta shiga sannan ya shiga suka d'au hanya, Comment and share dan Allah🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *45~46* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Shiru motar babu wanda yake magana kowa da tunanin da yake yi, Ameed ne ya katse shirun da cewa yalla'bai wallahi dad'i nakeji idan na ganku tare da madam wallahi kuna matuqar sajewa kuma fa nasan baza taji dad'i ba in ka tafi kawai yalla'bai ka tafi da ita, Watsa masa idanun sa yayi yana had'e fuska yace gidan wace qaniyar zan kaita idan na tafi da ita?? Papu zan kaiwa ita ko kuma nanie zan bawa ajiyar ta ?? Ko kuma gidan sirikan ka zan kaita ince musu ga matar ka ta biyu in yaso su yanka ka suyi miya da kai,, Ameed da sauri yace a'a yalla'bai dan allah kayi shiru da kayi irin wannan maganar wallayi gara kawai kayi shirun ka abun ka dama kai salihi ne ko magana baka yi,, Ayaan yace da kace ai yanzu kuma ina magana ta... reetaj ta katse shi da sauri tace iyye? Ameed rufamin asiri ni meye ze kaini india ma ni ai ko a qafa ake zuwa bazani ba waye nake da shi a can ?? Me na ajiye da zanje d'akkowa ?? Kaga wannan bakin naka sai yasa muyi had'ari ba tareda munje inda zamu ba ma kayi shiru kawai ka kula da abunda kake yi ni bana fatan ganin ranar ma da zata kaini india bazan je ba,,, Ido ayaan ya zuba mata yana wani murmushi na yaro baka da wayo aransa kuwa yana cewa.. Zakije india kuwa reeetaj kawai ki jira lokaci amma tabbas lokacin ze zo dole ma zakije da yardar Allah... Be gama tunanin ba ta katse shi da cewa yalla'bai ya da kallo na haka kuma?? Bana son yawan sa ido fah, Gyara zama yayi yana cewa ansa idon.. Naki ne idon ko nawa??? Wurqile ido tayi zuwa sama tace eh naka ne amma dai ai ni kake kallo.. Nifa yau dukan ka ma ka 'bata min rai kamar in rufe ka da duka,, Dariya yayi yana shafa sumar sa kamar yadda ya saba yace haba mana abun be kai haka ba sanyi mana idan so kike in tafi dake ai babu komai ki fad'a min kawai ko kuma dama kin gaji da gani na ne?? Haka kawai take jin duk ranta a 'bace ta rasa me yake mata dad'i a qufule tace eh na gaji da ganin ka d'in gara ma ka tafi karma ka dawo, Shikenan dama ai zan tafi, Daga haka ba wanda ya kuma magana har suka isa ameed yayi parking sannan yace yalla'bai anzo a bud'e murfi?? Kai ya girgiza masa, Ya fita daga motar yana cewa to yalla'bai, Maida hankalin sa yayi a kanta cikin tattausar murya yace reeetha?? Zan tafi d'in dan Allah kar kiyi kewa ta kuma karki bari in tafi da fushin ki ki gafarce ni kafin tafiya ta nasan na 'bata miki rai tinda har kike fushi dani amma ki sakko dan Allah kafin na tafi zanyi tafiyar awanni a sama kuma a cikin jirgi ban sani ba ma ko jirgin ze lalace ko ya fad'o muyi had'ari kawai shikenan na mutu kuma bana so na mutu da fushin ki.. Ni zan wuce idan Allah yayi na dawo to idan kuma ban dawo ba shikenan sai a derisslam, Ya juya ze fice kukan da take maqalewa ya samu nasarar fitowa fashewa tayi da kuka harda shashsheqa ta riqe hannun sa katamau ta kasa magana gani take kamar in ya tafi ba ze dawo ba musamman da taji yayi wannan maganar dan kuwa ita dama asali tsoron jirgi take har mamakin yadda ake hawan sa aje wani wajen kuma a dawo lafiya take gashi kuma tana jin kamar zatayi rayuwa me d'aci idan baya nan , Dariya yasa yana cewa lallai kam ashe dai an damu dani da yawa haka ?? Ke da wasa nake miki fa babu abunda ze faru bi'izinirabbana, Abunda yayi nad'in fuskar sa ya miqa mata yace goge hawayen sai ki fad'a min me kike so in tawo miki dashi? Kuma idan baki dena kuka ba zan fad'awa mhamah , Kar'ba tayi ta goge hawayen sannan tace ai na dena kukan ma.. nidai babu komai kawai kace ameed ya maidani gida tsoro nake ji , Tsoro nakeji fa.. To tsoron dai har kin bari ya zama abokin ki.. Nace miki zaki san qanne na ko?? To bari yau ki gansu a zahiri,, Girgiza kai take tana cewa a"a yalla'bai dan Allah kar su zo dan Allah ni bana son na sansu d'in na haqura ma kawai zan koma gida, Hannun ta ya kamo yasa tafin hannun sa cikin nata a tausashe yace haba reetha ki nutsu mana ba zasu gan ki ba kina daga cikin mota zaki gansu kinga ai me baqin glass ce baza su iya ganin ki ba kuma ko sun ganki ma babu abunda zasu ce miki ai.. Ya kamata ki rage tsoron nan dan Allah, Amma idan bakyaso ki sansu da gaske shikenan sai ki koma gidan sarkin gida, Shiru tayi tace yalla'bai ni dai idan ka tafi zaka dawo?? Murmushi yayi yace reetha banida qasar da tafi wannan fa dole duk nisan da nayi zan dawo ko badan kowa ba ke kad'ai ma kin isa in dawo gareki ko ina na shiga, Sai yanzu hankalin ta ya d'an kwanta tayi murmushi tace to yalla'bai nuna min qannen naka, To kalli can yayi mata nuni da ayaana, Da sauri tace yauwa yalla'bai ga ayaana can ko?? Yace um.. Ya akai kika san sunan ta?? Turo la'ben ta na qasa tayi tace yalla'bai nifa y'ar baiwa ce indai naga mutum ina iya gane sunan shi, Dariya yayi yace yayi.. Ni kuwa yanzu zanyi maganin ki nuna mata wani rukuni yayi su biyar ne a wajen mata biyu maza uku sunyi ankon kaya iri d'aya blue d'in riga har qasa da ratsin fari anyi mata adon stones sai farin wando da rolling d'in farin mayafi mazan kuma d'aya da sarqa a wuyan sa d'aya kuma camera ce a rataye a kafad'ar sa d'ayan kuma ya wani murza wani baqin glass sai shan fusku yake daka gan shi kasan ba dama itama d'aya daga cikin y'an matan tasha baqin glass irin dai shigar da ayaana tayi kenan itama, Kallon ta ayaan yayi yace to ga wasu can fad'amin sunayen su, Dafe goshi tayi tace yalla'bai ai suna da yawa da dai su kad'an ne, Jinjina kai yayi sannan ya nuna mata biyu daban mace da namiji su kuma ankon baqar riga me sirkin fari sukayi da baqin wando hira suke cikin nishad'i da alama tayi musu dad'i, Ayaan yace to ga dai biyu tinda biyar sunyi yawa, Dariya tayi tace yalla'bai nifa da wasa nake maka banida wata baiwa tayaya ma zan iya gane su kaima inaga da kyar kake gane su , Murmushi yayi yace nida abu na kice bazan gane su ba ?? Maida hankali zan fad'a miki sunayen su sai ki riqe, Wancan me sarqar a wuya shine roooh Me cemara kuma shine aslam shi muke kira da camera man Me glass kuma shine islam, Matan kuma me glass itace Ayaat d'ayar kuma sithara ayaana dai kin san ta to itama rukunin su d'aya idan suka had'u su shidan nan sai dai kawai a shafa fatiha amma mutuncin su kad'an ne kingan su dai yanda kika ga ke d'in nan haka suke akwai kaud'i shiyasa muke kiran su zafafa shida idan kina neman shakiyanci kika same su kawai kika kama ki wuce gida kin samu , Murmushi kawai reetaj take dan kuwa ba qaramin burge ta sukayi ba kallon sa tayi tace yalla'bai to su biyun can fa?? Amma dai mata da mijine ko naga kamar masoya ne, Ayaan yace masoya ne mana da kansu duk kunnuwa.. Amma ba a kai ga auren ba abie da haana kenan su kuma yanda kisan tantabaru haka suke wai su majiya dad'in soyayya shashashu kawai, Dariya reetaj tayi tace yalla'bai wallahi abun dariya da kan su duk kunnuwa to kunnen nasu har nawa ne??? Nifa yalla'bai koma riqe sunan banyi ba da wuyar fad'e harda me sunan mata islam ai sunan mace ne ko?? Ohh kin ta'ba ganin mace me suna Abul"islam?? Ta girgiza kai yace to kuma?? To amma yalla'bai sauran fa?? Naji sunan kamar ba na mutane ba, Wayyo reetha kina makarar dani daga baya duk zaki san wannan, Ameed ne ya leqo yace yalla'bai mhamah tana zuwa, Ido reetaj ta zazzaro tana cewa na shiga uku na yalla'bai dan Allah ka barni in koma gidan uba na lafiya kar ka bari su.... Ganin roooh a kusa da motar yana qoqarin bud'ewa yasa ta saki waccan maganar ta fara cewa yalla'bai kana gani ze bud'e ka hana shi mana dan Allah karfa ka bari su ganni dan Allah kaji tausayi na yalla'bai banida kowa dan Allah karfa ka manta kowa ya guje ni yanzu idan suka gani shikenan tawa ta qare yalla'bai wallahi daga ganin wannan qanin naka baze yi mutunci ba , Hmm ke kina ta surutun ki ma badan ameed ya tare shi ba ai da tuni ya bud'e zaki fara jawo min dogayen alamomi, Ameed ne ya leqo yace yalla'bai.. Be gama fad'e ba yayi masa alamar ya qyale shi,,, Roooh yaja tsaki yana cewa ka fiye tarar aradu da fad'in kai mutum da d'an uwan sa amma sai kayi masa iyaka ka gama abunka ma dai gida d'aya muke kwana, Daidai lokacin ya bud'e motar cakkk wutar kansa ta d'auke lokacin da yaga reetaj ta qanqame d'an uwansa ta rufe ido gamm dan kuwa ta gama saduda, A hankali da kuma razani ya furta bhaaiyaa???? Zuba masa ido yayi alamar yana sauraron sa, Da kyar yace wai da gaske ??? Janyo ta ayaan yayi yace gata nan sunan reetaj, Reetaj kuwa kuka ta fara yi tana zarowa roooh ido ganin shima ya tsura ta da nashi suna kallon kallo daidai lokacin reetaj ta hango mhamah gaf dasu shi kansa ayaan ya firgita ta bud'e baki zatayi ihu yayi saurin hura mata iska a baki sai maganar ta koma muqut.... Cikin hanzari roooh da jikin sa yake tsuma ya juya ya rungume mhamah gami da juyar da ita shiru tayi tana nazartar sa ko ba'a fad'a ba tasan ba a cikakken hayyacin sa yake ba, Da kyar ya iya cewa ameeed ka gyara parking maza kayi baya da motar , Cikin hanzari ameed yayi baya da ita, Roooh ya sauke ajiyar zuciya sannan ya zame daga jikin mhamah ya juya mata baya yana yamutsa sumar sa wanda da alama dai abun a jinin su yake,, Mhamah ta qarasa kusa dashi tace roooh... Menene yasa naji zuciyar ka tana bugawa haka lafiya dai ko ?? Naga kamar ba a hayyacin ka kake ba meyesa?? Kasa magana yayi dan kuwa indai zuciyar sa ta riga ta buga to shikenan ya burkice wani lokacin baya iya magana wani lokacin kuma idan ya furta ta to fa baza ta zama me dad'i ba shiyasa mafi yawan ci yake yin shiru, Sake maimaita tambayar tayi da kyar yace Banajin dad'i gaskiya mhamah muyi sauri mu koma gida mu bar wajen nan wai ma meyesa bhaiya ze je india yanzu,,, Ajiyar zuciya ta sauke kafin tace shine yasa kake ta wani abu haka?? Kai fa ba yaro bane shima kuma haka wuce wajen y'an uwan ka kaji ko? Bana son sanar da kai dalilin hakan roooh a cikin ranta take wannan tunanin,, Daidai lokacin ayaan ya zo wajen sai wani sauke rumfar ido yake, Mhamah tace bhetaa ? Sai na tawo ko?? ka kula sosai ka dena wannan shagwa'bar taka kaji ko, Sake shagwa'bewa yayi yace mhamah to yaushe zaki zo?? Tayi murmushi tace bani da sanin lokacin sai abun da allah ya nufa kawai, A mota kuwa bayan sunyi sallama ya tafi reetaj tayi tsilla tsilla har yanzu jikin ta be dena rawa ba dan kuwa iya firgita ta firgita, Ameed ta kalla jiki a sanyaye tace ameed maza ka maidani gidan mu, Beyi gardama ba yaja suka wuce, Tunanin abunda ya faru dawo mata kawai yakeyi roooh tafi tunawa dan kuwa zata iya cewa yayi mata babban temakon da bazata ta'ba mantawa dashi ba da tayi tunanin yana d'aya daga cikin wanda ze qi ta idan ya ganta amma sai taga ba hakan bane shima dai yasan halin mhamahn su ashe dai,, Tunani tayi ta fama dasu kala kala har suka isa , Lokacin da zata fita tace ameed ashe qanin yalla'bai d'in nan yana da mutunci ashe baze tsane ni ba?? Ameed yace a kan me kike tunanin ze tsane ki?? Tace ameed naga ai ni talaka ce ba kowa ba kuma su masu kud'i ne kuma ba baqar fata ba kuma naga masu kud'i basa son talaka ya ra'be su amma kaga shi ya temake ni ai na zata yalla'bai ne kawai ze iya temako na, Ameed yace ai kuwa dai basa gudun talaka madam dan kuwa a jinin mahaifin su suka d'ebi hakan dan kuwa shi baya aboki d'an me kud'i ma duk talakawa ne abokan sa yana temakon mutane sosai kuma suma y'ay'an sa sun gaje shi shiyasa duk inda kika shiga kika ce kanawan dabo babu wanda be san su ba duk kan su nan da kika gani sun iya temako yaran nan har qauyuka suke zuwa suna temakon marasa qarfi ita kanta mhamah tana da qoqarin wannan musamman ta 'bangaren lafiyar talakawa tanada temako sosai kuma tana da mutunci ga kirki amma fa idan bakayi mata ba taku batazo d'aya ba gaskiya baza ga mutuncin ta ba. kuma bama wannan ba akwai wata alaqa a tsakanin yalla'bai da wannan qanin nasa wadda ko mahaifiyar su bata iya gane tsakanin su akwai qauna da kuma amana da yarda a tsakanin su na tabbata yadda yalla'bai yake sonki sosai d'in nan shima roooh haka ze d'auke ki ,. Shiyasa ma kikaji yace d'an uwan sa baze bari mhamah tagan ki ba, Bata iya cewa komai Ba ta shige gida,,, Tana shiga umma tace munafukar allah kince aiki zakije ya akai kika shiga motar wani?? Iye?? Kin fara bambad'ancin ko??? Dama ace gandamemiyar mace kamar ki ba aure ai dole a ga ba daidai ba allah dai ya kiyaye mu da abun kunya, Reetaj tayi kamar bataji ba ta wuce ammah tace haka dai kike so ayi ta zagin mu kin samu mutum nagari kamar muhsin amma duniya ta rufe miki ido kika qi aure yanzu kuwa ina zaki auru?? Ai kin gama cutar mu reetaj kin gama tozarta mu kin samu ma wani yazo shima kika ce ba kyaso kin yaudari muhsin kuma kin qi auren sa kin maidamu qananun mutane kin zubar mana da mutunci amma babu komai Allah ze saka mana tinda ai yana kallo yasan bamu da laifi iya qoqarin mu munayi amma mun had'u da kangararriya babu komai kije kiyi duniya ce reetaj, Wuce wa tayi tana share qwallah damuwa tayi mata yawa tana shiga d'aki ta fashe da kuka........ Comment and share dan Allah🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *47~48* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Kuka takeyi sosai tana cewa Allah ka fitar dani daga wannan sharrin da zargin da akeyi min kafi ni sanin meya faru dani da kuma wanda ze faru Allah ka nesanta ni da wannan mummunar qaddarar har zuciya ta Ban ta'ba tunanin aika ta kuskure ba koda nayi ma ba"a sani na bane bani da laifi akan abunda ake tuhuma ta ba laifi na bane... Surutai tayi ta faman yi har sai da tayi kuka me isarta ta share hawayen ta ta tashi, da yamma ta fito wajen su huzaifa suna ganin ta abdullah yasa dariya yana cewa wato yaya kinyi wuyar gani sai da yalla'bai yayi sama jannati, Dariya tayi tace wallahi kuwa abdullah gashi kuma na saba dashi sosai, Huzaifa yace Allah yaya ko dai kun fara soyewa ne? Wayyo huzaifa rufa min asiri kana son ganin mutuwa ta ashe?? Ai kuwa da daga ranar shikenan mutuwa tazo kawai kuyi tanadin makara da liqafani,, Dariya huzaifa yayi yace yaya kina da tsoro da yawa ita soyayya ina ruwan ta da mutuwa wai bakya sauraran wasiyar hamisu breaker ne ?? Ta'be baki tayi tace can ta soye qalau shima can ya yanka dashi da wasiyar tasa indai akan yalla'bai ne gara ma kawai in mutun in san mutawar nayi amma soyayya da yalla'bai yafi had'arin gingimari masifa kwata kwata ma babu had'i tsakanin biri da gada shi ba tsara na bane kawai addu"ar da zakai min Allah ya bani dai dai dani me gaskiya da amana kawai wanda ze riqe ni tsakani ga Allah kuma ya soni da gaskiya shine kawai,, Huzaifa yayi murmushi yace yaya kenan shi so ai besan wani tsara ba indai ta wannan ne shiyasa ake cewa so makaho ne wasu suce mahaukaci ne amma dai kawai mu sai muce Allah ya amsa addu"ar mu yabaki miji nagari irin wanda kike so me gaskiya dan kuwa yanzu soyayyar gaskiya tayi qaranci a rayuwar nan sai dai Allah yayi mana me kyau kawai, Reeetaj tace amin dai wai amma huzaifa yaushe ne ka fara wa"azi akan soyayya?? Kai ma dai da alama ka fad'a ko??? Dariya yayi yace haba yaya ba wannan fa ni kunyar ma y'an mata nekeji, Dariya tayi tace to Allah ya had'a ka da tagari dai amma kanajin kunyar y'an mata ai ba kanta, Kai haba yaya dan Allah kiyi shiru nifa yaro ne fa gaskiya ki dena min irin wannan hirar sai na girma, Murmushi tayi tace Allah ya sauwaqe maka kai dai , Hira sukai sosai kafin ta koma gida, washe gari, Jikinta duk a sanyaye haka ta shirya ta wuce aiki babu abunda ya sauya a ciki komai da yalla'bai yake yi shine aikin da yake jiran ta tsarawa da tacewa da kulawa da gabatarwa da duk wani abunda ya kamata komai sai da izinin ta,, Kan kujerar da ta saba zama ta zauna tana kallon kujerar sa ganin fayau wajen yasa taji hawaye na neman zubowa ko ina ta kalla a wajen sai dai taga fayau sai take ganin office d'in ya zama kango ji take kamar ya tafi kenan ta saba idan yana nan tayi ta rawar kai da girin gid'ishi amma yanzu sai dai kawai tayi aiki tuquru kuma ita kad'ai abun zeyi mata wahala sosai , Haka dai ta lalla'ba tayi abunda zata iya ta wuce gida ba tareda lokacin tafiyar ta ma yayi ba, Muhsin.. suna zaune shida awaaz suna kashe love wayar sa tayi qara yayi saurin d'auko ta ganin me kiran yasa qirjin sa ya bada rasss... Kallon awaaz yayi sai wani yauqi take tana bashi labari da sauri ya d'aga ya kara a kunne.. Banji abunda akace ba sai dai naji yace to shikenan Alhaji ina zuwa yanzu ma kuwa babu damuwa ai, Kallon sa awaaz tayi tace waye yake neman ka kuma ?? A diriri ce yace yi haquri my sweetheart wallahi yalla'bai na ne yake kira na cikin gaggawa kin san dai wanda ya qauna ce ka koda baka qarqashin yanzu dole zaka dinga ganin girman sa shiyasa ban san kuma wace alfarma yake nema ba ya kamata inje yanzu, Awaaz ba dan ranta yaso ba tace gaskiya ne yayi kyau hakan sai ka dawo Allah yasa dai samuwa ce, Muhsin ya saki wani d'aid'aitaccen murmushi cike da salo yace amin my love baza kiyi min rakiya ba?? Tashi tayi tana cewa bari na raka ka to sarakan rakiya, Eh mana idan ina tare dake ne sam bana son abunda ze rabamu shiyasa nafiso ki raka ni har sai kinga na 'bace wa ganin ki ki raka ni da addu'ar ki da fatan alkhairi da wannan kyakkyawan bakin naki, Tayi wani farr da ido tana murmushi sai wani taku take d'aya da d'aya, Kamar yadda ya fad'a har sai da taga ya 'bace sannan ta koma ciki, A wani d'an madaidaicin mall yayi parking ya fito ya kutsa kai ciki kan wani tebur me kujeru biyu ya nufa inda wata kyakkyawar budurwa take zaune tana danne dannen waya gami da taunar cingam daka ganta dai kasan irin gogaggun y'an matan nan ce, Zama yayi yana cewa baby na ya akai kiran gaggawa haka?? Lafiya dai ko?? Ina tare da awaaz kawai naga kiran ki da fa ta gani?? Wani shu'umin kallo ta bishi dashi kafin tace kana tambayar lafiya ma?? Ina fa lafiya take?? Gyara zama yayi yana subhanallah babu lafiya ga sarauniyar mata ina naga ta zama me yafaru ne ?? Tace nifa na fara gajiyawa gaskiya.. Na kasa gane ma asalin irin son da kake min haba ka sani na sani soyayya muke ta a mutu amma kaje ka auri wata wai ma me ya had'a ka da ita?? Ka sani dan kai ne naqi aurar kowa na tsaya jiran ka har yanzu meyesa kake nema ka manta dani ne?? Nifa gaskiya na gaji ina buqatar nayi aure ya kamata kasan duk yadda zakayi ka aure ni dan kuwa in ba haka ba to tabbas zanje in gayawa matar ka cewar kana soyayya dani kuma zamuyi aure bayan haka ma muna hutawa har kayi min ajiya, Sanin halin fauza yasa yayi saurin cewa haba mana haba ke kuwa ai baza muyi haka ba nifa nace zan aure ki ko ta wane hali ne amma dai bazan bari awaaz ta sani ba gaskiya dan kuwa in ta sani akwai matsala amma kar kiyi wani tunani nifa masoyin ki ne ko kin manta ne?? Soyayyar da nake miki sam babu wata macen da zata samu wannan matsayin saboda ke ta daban ce kyakkyawa ta ina ma zaki had'a kanki da awaaz ai wannan bata ishe ki kishi ba ma, Ki kwantar da hankalin ki tana can tana haukan ta zamuyi auren mu bata sani ba abunda yake daqile ni ma a yanzu bana so na aure ki ba tareda mami ta sani ba muna buqatar sa albarkar ta a cikin auren mu domin kuwa auren ki ne na haqiqa na gaskiya kece asalin masoyiya ta fauza shiyasa nake neman hanyar da zan sanarwa mami cewar ina son qara aure, Ajiyar zuciya ta sauke tace gaskiya ne da buqatar albarkar mami a ciki amma gaskiya duk yadda zakayi kayi wallahi na gaji ni ina can ina missing d'in ka kai kuma kana can tare da waccan banzar , To shikenan zanyi kuwa cikin qaramin lokaci amma kema kiyi tunani kiga ta ina ya kamata in fara fad'a mata ? Naga ma kwanan nan tana damuwa sosai akan cewar awaaz har yanzu bata haihu ba, Ta'be baki tayi tace shikenan sai mun kuma had'uwa, A gajiye ta taso daga aiki sai neman abun hawa take gashi ta rasa sai lelewa take har ta fara gajiya da tsayuwar gurin gashi mutane sai kallon ta suke takaici duk ya had'e mata goma da ashirin gashi har yau ko d'uriyar yalla'bai bata ji har zuciya ta fara raya mata shikenan ya barta yayi tafiyar sa baze dawo ba ta cire tunanin akwai wanda ze qara temakon ta a ruyuwar ta har ta yanke hukuncin bazata kuma zuwa aikin ba dan kuwa iya wahala tana shanta gashi kullum cikin zullumi da fargaba take karda y'an uwan sa su bibiyi aikin sa su ganta d'are d'are akan matsayin sa, Tana cikin tunane tunane wata jibgegiyar mota ta tsaya a gaban ta, Haka kawai taji gaban ta ya fara fad'uwa dim... dim... Waro ido tayi cike da zullumin wanda zata gani tayi tunanin ma wani daga cikin ahalin yalla'bai ne yazo zeyi sama da ita,, Ganin babban yaro ya na tinkaro ta tayi mamaki sosai da tunanin abunda ya kawo shi gareta gashi da alamu a cikin kogin rashin mutunci yake, Gab da ita ya tsaya a harzuqe yace uban waye kike bi a mota?? Banza tayi masa tana qoqarin ke'bewa ya finciko ta har sai da ta fad'a jikinsa yana cewa ba magana nake miki ba uban waye nace waye yazo ranar nan ya d'auke ki a mota ance kiyi aure kin qi shine zaki bi wani namijin uban me ya fini da zaki qini sannan shi ki dinga binsa?? Fizgewa tayi tace malam meye naka a ciki ina ruwan ka dani ba nace bazan aure ka ba?? To ka haqura mana nace bana son ka ko ana soyayya dole ne??? Ke ni kike fad'awa haka rashin kunya zakiyi min?? Ba tambayar ki nake ba??? Uban waye nace ?? Tinda kawai namiji kike buqata ba aure ba ai nima namijin ne meyesa tin farko baki fad'a min ba?? Yanzu ma lokaci be qure miki ba ai maza ki shiga mota ta meje duk abunda kike so sai in miki, Tsartar da yawu tayi tace a"uzubillah Allah kayi mana tsari da shaid'an da shaid'anun mutane ni ba haka nake ba to kaje ka nemi wata amma ba ni ba batun kuma sanin ko waye ya d'auke ni a mota baka da wannan hurumin mafi sauqi ma a gare ka ka kama jikin ka ka ware daga nan sanin kowaye shi babu abunda ze amfana maka sai zallar 'bacin rai da qasqanci, Wani fitinannen mari ya zuba mata A harzuqe yace ni kike wa rashin kunya baki san waye ni ba ko??? Ai kuwa sai kin fad'a min uban waye shi?????? Sai da tayi taga taga zata fad'i saboda ta maru ba qarya dafe kuncin ta tayi kanta a qasa kuka take shirin yi sai ta tuna da wata kalma ta yalla'bai kina da tsoron mutane da yawa ya kamata ki zama y'antacciya ga duk wanda yake son ganin kukan ki, Babban yaro ya kuma cewa uban waye nacee???? 'Dagowa tayi ta watsa masa wani iblishin kallo a dake tace baban baban ka ne , Marin ya kuma kifa mata yana cewa ni kike zagi???? Ni zakiyi wa hauka?? Wallahi yanzu zan nuna miki yadda akeyi har ni zaki kalla ki zage ni????? Yanzu ma kanta yana qasa a tunanin sa ma kuka take amma sai yaji tana dariya sororo yayi yana kallon ta da mamaki yace uban me kuma kike wa dariya??? Murmushi tayi tace kai nake wa dariya ai ni ba zagin ka nayi ba gaskiya na fad'a maka kar kayi wata shakka tabbas shi d'in ba ajin ka bane ba tsarar baban ka bane sai dai baban baban ka kuma idan kayi tunani zaka gane hakan, Niii?? Ya fad'a yana nu qirjin sa da d'an yatsan sa, Gira ta d'aga masa tare da cewa ba waii, Kwafe ta yayi da mari yace wallahi tallahi sai na gyara miki zama sai kin yi dana sanin rashin kunyar nan da kikai wallahi sai na gyara miki zama yarinya, Reetaj tayi wata wawuyar dariya tana masa kallon sheqeqe tace qarya kake.... Koda akan ka nake da zama baka isa ka gyara min zama ba yaro wannan qarya ce dana sani kuma kaine wanda zaka fara yinta domin ni babu ita a cikin kundin rayuwa ta kaine zakayi nadama asararre kawai, Wani marin ya qara watsa mata hagu da dama yana huci,,,, Shafa gurin tayi tace nagode mutane suna kallon ka idan ka gama haukan sai ka wuce ko ?? Batu akan uban uban ka kuma ka janye shi dan kuwa yafi qarfin baban yaro sai dai kakan sa shashasha kawai wanda besan mutuncin kansa ba,,, Daga haka ta ratse ta wuce wasu daga cikin mutanen da suke wajen suka sa ihu da tafi suna tayi musu daidai wasu ma suna cewa da ana samun irin ta da tuni matsala ta fece anyi maganin wanda basa mutunta mata ,, Takaici ya hana babban yaro kata'bus yarasa ina ze sa kansa yaji sanyi dan haka ya wuce wajen zeeeny abokiyar shaid'ancin sa dan acan ne kawai ze samu nutsuwa a gurin ta, Auzubillah" Sai da taje gida sannan ta samu damar yin kuka tabbas taji zafin marin nan kuma taji ciwo da takaici amma babu yadda zatayi bata da wanda ya tsaya mata bare ya qwatar mata y'ancin ta amma tabbas yaci zarafin ta, Sai da tayi kuka har ta gaji har sai da hawayen ta suka fara qafewa fuskar ta ta kumbura tayi jajir idanun ta kuwa sunyi lufu lufu sunyi jaaa,, Koda dare yayi tana son bacci ya sureta amma yaqi tunani kala kala sun yi mata caa.. Tana cikin matsanancin kewar yalla'bai zuwa yanzu ta yarda cewa baze dawo ba tinda gashi har wunin yau ya qare babu labarin sa shikenan rayuwar ta irin ta daa zata dawo har ma tafi ta daa d'in tsanani,,, Ganin baccin yaqi zuwa yasa ta d'auki wayar ta ta kunna data ta hau whatsapp dan yau wunin duka bata duba shi ba wata baquwar lamba ta gani tayi mata salam bata kai ga gane ko waye ba taji ana kiran ta video call , To fa waye kuma yake min irin wannan kiran da daren Allah ai kuwa bazan d'auka ba inaga irin y'an iskan garin nan ne.. Har ta kusa tsinkewa hannun ta ya dangwala a rashin sani kiran ya d'agu cikin lokaci kad'an taga yalla'bai ya bayyana a kan wayar ta sai da qirjin ta ya buga dan kuwa ba ta ta'ba zato ba , Da yake akwai wutar nepa kuma akwai haske sosai a d'akin yasa yana ganin ta rad'au ajiyar zuciya suka sauke a tare.. Ayaan yace washh wallahi duk na shiga rintsi sai yanzu na samu kaina abu daga wannan sai wancan.. Reetha?? Kina lafiya?? wallahi duk jina nake kamar ba ni ba da na kwana biyu ban gan ki ba sai naji kamar bakya farin ciki,, Wasu sanyayan hawaye ne suka samu nasarar sheqowa bata iya yin magana ba dan kuwa tana furtawa zata ita fashewa da kuka kuma bata son tayar masa da hankali murmushi me kama da kuka tayi tana gyada masa kai,,, Tashi yayi daga kwanciyar da yake a zabure yace reeetaj!!!! me yafaru??? Waye ya ta'ba ki ??? Shiru tayi tana qoqarin share qwalla, A kid'ime ya qara cewa reetaj wane ne ki fad'a min mana waye ya ta'ba ki waye ya mare ki haka har da shatin yatsu?? ???? Kiyi magana mana reeeetha,,, Fashewa tayi da kuka tana cewa babu kowa babu komai ni dai babu abunda akai min,,, Takaici yasa ya katse wayar yayi wurgi da ita , Washe gari.... Misalin 09:00pm. wata lafkekiyar mota ce ta tsaya a qofar gidan abdurrahman yana leqowa aka aika shi kiran reeetaj , Koda tace waye yace ta leqo ta gani shidai be sani ba amma a mota yake, Leqowa tayi ganin bata ga kowa ba yasa ta d'an fito daga waje kamar daga sama taji an kama hannun ta ana janta cikin mota aka wurga ta aka rufe tana qoqarin qwacewa amma ta kasa,, Zagayawa yayi yaja motar da wani mauhaukacin gudu ya tada qura a wajen kafin ka farga yasha kwana ya d'ora ta...................... Gaisuwa me yawa SIRRIN QETA FANS ina jin dad'in comment d'in ku da sharhin ku matuqa madallah da kulawah😇 Allah ya bar qauna😊😊 Ina yin ku irin ainun d'in nan 🥰🥰 Comment and share dan Allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *49~50* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Da gudu abdurrahman ya koma cikin gidan yana ihu yana cewa yaya muktar kuzo ku qwato yaya wani ya sace yaya kuzo ku gani wayyo yayan mu... Yaya muktar ka fito an sace ta sun tafi da yaya... Cikin kuka da kid'ima yake magana dan kuwa ya rud'e sosai, Har gware yaya hafiz da yaya muktar suke har ma da su salma da suka biyo bayan ta dan suga ina zatayi yaya mubarak ma da gudun sa ya fito suna tambayar sa waye ya sace ta?? Jijjiga yaya muktar kawai yake yana cewa a mota a mota yake wani ne ban sanshi ba kuzo ku qwato ta, Janyo shi yaya hafiz yayi ya rungume shi domin ya samu nutsuwa har ya iya fad'an abunda ya gani dan kuwa yaya muktar kamar dashe haka ya zama a wajen idanun sa tini sun sauya kama jijiyoyin jikin sa sunyi rud'u rud'u, Su yaya mubarak duk sun bazama kowa ya rud'e Da kyar yaya hafiz ya iya lalla'ba abdurrahman ya tambaye shi abun da ya faru, Tiryan tiryan ya zayyana musu ance yace ana sallama da ita tana leqowa aka jata cikin mota aka gudu, Ta'be baki umma tayi tace Allah wadarai da wannan yarinya ni dai badan kar na zaqe ba da nace da haihuwar ta gara 'barin ta dama ai kune baku san halinta ba amma ai ba yau aka saba d'aukar ta a mota ba, Innan ta zabga tsaki tace kun d'auki alhakina a banza a wofi wannan kawai wasan kwaikwayo tayi muku dan kar ku gane inda ta tafi amma ai mu da ita muke wuni tare muke kwana munsan halinta Allah ya raba mu da abun kunya dai,,, Yaya muba yace ban gane ba fa, me kuke nufi ne?? Umma tace abunda kaji mana yanzu kusan kullum sai anzo d'aukar ta a mota a d'an datsin nan wasu samarin tayi qilan kawai sai dai muce allah ya shirya dan kuwa wannan tayi nisa batajin kira Allah ya sittira dai ya kare min y'ay'a na da irin wannan aikin amma reetaj yanzu ai me zaman kanta ce yanzu kuna ta cewa an sace ta nan da anjima zakaga ta dawo da qafar ta an dawo da ita tagama shuka tsiyar ta ,,, Yaya muktar Kamar ya fashe da kuka yace haba umma haba umma ku fa iyaye ne idan kuna jifanta da irin wannan kalaman taya ya rayuwar ta zatayi kyau ku dena zargin ta dan Allah ni dai nasan y'ar uwa ta ba haka take ba,,, Wata wawuyar mangara abba ya kawo masa sai a lokacin ya samu damar yin magana saboda baqin ciki ya hanashi ko motsi a masife yace rufemin baki kafirin banza duk ba kai ne kake qara lalata ta ba?? Har zaka ce a wani dena zargin ta ??? Ai ba zargin ta ake ba abune a zahiri ni wannan yarinya Allah kai min tsakani da ita Allah ka sakamin abunda yarinyar nan tayi min fashewa yayi da kuka kariris, Sauran kuwa ganin mahaifin su na kuka yasa ransu ya qara 'baci Yaya habib yace wallahi na tsani yarinyar nan kamar yadda na tsani mutuwa ta, Yaya anas yaja tsaki yace ni wallahi kamar ma na kashe ta nakeji y'ar iska gantalalliya , A qufule yaya muktar yace haba yaya kum... Gigitaccen Mari yaya habib ya watsa masa,,, Ya dafe gurin yayi gaba ba tareda ya ko kalli inda suke ba qwayoyin sa ya samu ya afa sannan ya fice daga gidan dan kuwa zuciyar sa zata iya bugawa ya mutu a wajen bega ranar auren reetaj ba ranar da ya dad'e yana jira,, Ihu take tana neman temako yayi mata banza kuka ta saki me rad'ad'i tana cewa bawan Allah kaji tausayi na nifa tamkar marainiya nake bani da kowa duk dangi na sun tsane ni babu wanda ze iya temako na sai Allah bawan Allah kaji tsoron Allah ka maidani gidan mu karka cutar dani banyi maka laifin komai ba dan Allah ka qyale ni yalla'bai ne kawai me temako na kuma baya nan dan Allah karka cutar dani kaji tausayina banida laifin komai kowa zargina yake kuma wallahi bana aika ta wani laifi dan Allah karka cutar dani,, Ganin bashida niyar kula ta yasa tayi sanyi cike da tausayin kanta tace yanzu bawan allah kaima bazaka tausaya min ba kenan hakan yana nufin babu wani me temako a duniyar sai yalla'bai da yaya muktar?? Banza yayi da al"amarin ta kamar ba"a halicce shi da kunnuwa ba har sai da ya dangana da wani qaton hall wanda sai d'an wane da wane ke shigar sa ya tsikara fakin sannan ya fito ya bud'e mata,, Da sauri ta fito tana baya baya dashi tana zazzaro ido tunanin inda tasan irin wannan fuskar take yi jikin ta har rawa yake,,, Ganin irin nad'in da ayaan yazo mata dashi lokacin tafiyar sa sakk babu abunda ya banbanta sai dai na yalla'bai baqi ne wannan kuma brown a razane tace yalla'bai??? Fashewa tayi da kuka tana girgiza kai gami da cewa a"a a"a yalla'bai baya nan baya nan dan Allah waye kai karka cutar dani nifa qanwar ka ce,,, A hankali ya warware nad'in kyakkyawar fuskar sa me matuqar kama da ta yalla'bai ta bayyana sai dai sam babu annuri a cikin ta,,, Nuna shi take da yatsa la'b'ban ta na motsi a mutuqar razane da kyar ta iya cewa rooooh???? A dake yace nine,,, Zubewa tayi a wajen tana kuka tace dama na sani indai kuka sanni sai kun kashe ni dan Allah duk abunda zakai min karka rabani da mutunci na kawai gara ka kashe ni ba tareda ka illatani ba dan Allah,,,, Tsugunnawa yayi a gaban ta cike da zafin rai yace.......... 🤪🤪🤪🤪 🥴🥴🥴 😜😜 😝 Ki saurare ni da kyau duk abunda kike fad'a ba shine ya kawo ni wajen ki ba... Meyesa kika bari wani mara daraja ya ta'ba ki har ya mare ki??? Girgiza kai take tana hawaye dan kuwa kukan ya koma mara sauti,,, Miqewa yayi yana yamutsa sumar sa kamar wanda aka tsikara ya kuma durqusawa nuna ta yayi da yatsa yace tabbas kuskuren da kikai shine barin wani ya mareki... ta'ba ki tamkar ta'ba darajar d'an uwa na ne ni kuma nayi alqawarin duk wanda ya ta'ba kimar d'an uwa na bazan ta'ba qyale shi ba,, Yanzu kiyi abunda nace,,, Da sauri ta gyad'a kai tana cewa zanyi duk yadda kace yaya, Tashi yayi ya taka cike da qasaita yayi wani malalacin murmushi yace sunan sa mahfuz babban yaro ba????? Hmm yaune ranar zagayowar shekarar sa yanayin birthday a yau d'in nan kuma a wannan lokacin kuma a cikin wajen nan , mari nawa yayi miki???,, Tashi tayi tana share hawaye tace yalla'bai yaya Amma nida.... Katse mata hanzari yayi a tsawace yace nace mari nawa yayi miki???????????????????? A daburce tace mari biyar yayi min,, Murmushi yayi yace ke kuma zaki masa biyu zuwa uku zafafa kuma qwarara tabbas idan bakiyi abunda nace ba bazaki tsira daga koma ta ba,,, Jiki na rawa tace zanyi yalla'bai yanzu ma kuwa amma kar suyi min wani abun fa, A qufule yace bazakiyi ba kenan ???? Kenen tsoron sa kike ji?? Aa zanyi mana yanzu ka raka ni inda zan ganshi,,, Gaba yayi zuwa ciki ta bishi a baya,,,, Gurin samari ne da y'an mata kawai suke shagalin su wasu suna watsewar su masu shaye shaye sunayi masu rawa sunayi da gani dai kasan wajen sai d'an iska da y'ar iska ba mutumin arziki ba,, Sai da aka fara qoqarin yanka cake kowa hankalin sa yana kan babban yaro sannan ta tashi ta taka zuwa wajen sa a tsakiyar bainar jama"a yana shirin yanka cake d'in yaji saukar tafi yana d'agowa ta qara kwafa masa wani, Zeyi magana ta qara zabga masa wani gigitacce,,, Kowa da yake gurin sai da ya qanqare saboda mamaki da al'ajabi yaron da ya maida mace ba a bakin komai ba shine wata qaramar yarinya zata zo tsakiyar taron sa ta mammare shi kuma yarinyar ma daka ganin ta zaka san ba y'ar wani bace ,,, Uku tayi masa babu dad'i babu ragi ta juyo da zafi zafin ta ta nufi hanyar fita kowa kanta ya maida kallon sa har babban yaro wanda ya qame ya kasa ko motsi sai dai ido har ta fice babu wanda yayi wani yunquri dan kuwa babu me iya tinkarar ta a yadda ta rikid'e d'in nan,,, Qarshen wannan birthday dai a hautsine ya ta shi wasu tuni har sun raina zafin sa haka akai ta qara wa babban yaro zafi ji yake kamar ya mutu a take a gurin kuwa ya qara d'aukar mugayen quddurai akan ta, roooh bayan ta ya bi suka fice koda suka zo wajen mota bu'de mata kawai yayi ya kasa magana sai da ta shiga sannan shima ya shiga a memakon yaja su tafi kawai sai ya d'ora kansa kan sitiyarin motar ya fashe da kuka , Tsananin tsoro da firgici yasa reetaj ta tsakure a gefe ta zubawa sarautar Allah ido tana mamakin abunda ya sashi kuka,, Ya dad'e yana murza abun sa kafin yaja motar har qofar gidan su ya kaita har zata fita ya dakatar da ita da cewa karkiyi tunanin dan bhaiya baya nan babu wanda ze kare mutuncin ki ko waye ya kawo miki wargi ki zazzagi uwassa ni zanga wanda ya tsaya masa koda kuwa a gidan ku yake ko waye shi,,, Gyad'a kai kawai tayi dan tagama tsinkewa da wannan al"amarin,,, Tana shiga ta tarar da su ammah sunyi jungum da alama dai jiran ta akeyi ammah tana ganin ta tayi tsalle zata hau jibgar ta yaya muktar yayi saurin janye ta ya tura ta bayan sa cike da takaici yace haba ammah ki qyale ta dan Allah ni zan tambaye ta inji abunda ya faru, Cikin baqin ciki da 'bacin rai ammah tace me yafaru kuwa bayan cimin zarafi da take sawa anayi shegiya baqar aniya ka barni in kashe ta kawai na huta da wannan baqin cikin ta qarashe maganar tana kuka ,,, Jan hannun ta yayi ya wuce d'akin su da ita fuska a had'e ya tambaye ta bata tsaya kwalo kwalo ba ta fad'a masa dan yanzu ba lokacin sa bane ya yarda da abun da ta fad'a dan kuwa shi baya jin ze iya yarda da irin mugun zargin da ake jifanta dashi.. kuma yasan baza tayi masa qarya ba yasan idan ma ya fad'a bazasu yarda ba dan haka ya fice kawai ,,, A wannan daren kwanan baqin ciki tayi duk da kuwa idan ta tuna ta rama abunda babban yaro yayi mata takanji dad'i ,,, Washe gari... Tana zaune a office duk abun duniya yayi mata zafi ta zuba tagumi hannu bibbiyu ameed ne ya shigo da sallama yace madam gashi yalla'bai yana son magana dake ya fad'a yana miqa mata laptop d'in hannun sa , Kar'ba tayi ta ajiye akan mez d'in dake gaban ta ta zuba masa ido shima kallon ta yake har wani lokaci kafin tace yalla'bai ina kwana??? Ta'be baki yayi yace nan ba kwana bane wuni ne,, Sunkuyar da kai tayi Qasa tana wasa da yatsun ta , Yace Ohh babu magana kenan??? Girgiza kai tayi a raunane tace naga kamar na 'bata maka rai ranar nan kana fushi dani ko???? Murmushi yayi yace eh amma ba sosai ba 'bacin ran amma yanzu na sakko ai kuma bana fushi da mutane ni kam .. Kina lafiya dai ?? Babu wata matsala ko?? Shiru ta d'anyi kafin tace yalla'bai wai ya akai qanin ka yazo gidan mu?? Eh yazo ko ?? nasani dama hakan zata iya faruwa me yace miki to??? Wai kana nufin ba kaine ka turo shi ba??? Girgiza kai yayi yace um..um.. Ni ban san ma yazo ba me yayi to Allah yasa dai beyi miki d'anyen kan nasa ba,,, Uhm babu komai kawai dai.... Labari ta bashi duk yadda sukayi dashi ,,, Dariya ayaaan yayi yace dama haka ne kam shi baya barin bashi ba kamar ni bane yayi min daidai gaskiya kuma naji dad'i kinga ko bana nan ze iya kare mutuncin ki , Hmm yalla'bai ni abun yabani mamaki ma ya akai yasan ya mare ni kuma ya akai yasan ko waye shi har inda yake??? Kaine ka fad'a masa ko??? Murmushi yayi yace eh zan iya cewa hakan.. Ya kira ni bayan munyi magana da ke ranar yaji raina a 'bace ya tambaye ni na fad'a masa an mare ki kuma naji zafin abun daga haka be kuma saurara ta ba da kansa yayi bincike ya gane komai wannan kad'an ne daga cikin lamarin sa idan yasa abu gaba baya cin abinci har sai ya kau dashi,,, Jinjina kai tayi tace yalla'bai to wani abun kuma da yasani cikin rud'ani kukan da naga yanayi bayan mun fito, Dariya ayaan yayi yace wannan shine raunin sa indai beyi kukan nan ba to fa be huce ba babu kwanciyar hankali da zaman lafiya har sai yaga yayi nasara kuma ya zubda qwalla sannan zuciyar sa takeyin sanyi sai ya dawo daidai,, Reetaj tace wayyo abun da mamaki gaskiya shi kuma a haka Allah ya halicce shi ' Ke kuwa bar wannan batun Yanzu meye labari kina farin ciki dai ko?? Dan Nafison koda yaushe ki kasance cikin farin ciki,,, Zatayi magana taga wata budurwa ta zaune kusa dashi tana dariya tana magana cikin yaren su sai da ta sumbace shi a kumatu sannan taci gaba da surutun ta , Reetaj ta yamutse fuska tace yalla'bai wai basu dena sumbatar ka d'in nan ba?? Kafa girma dan Allah ai yara ake yiwa haka,,,, Dariya yayi yace kuka zakiyi ne?? Hmm nima ai yaro ne ko?? Ta turo baki tace babu wani yaro baban su wance kakan su wane da kai kace wani kai yaro ne??? Kafin yayi magana sohaa tayi cikin harshen turanci tace sannun ki suna na sohaa kefa??? Nice wadda ayaan ze aura nan da wani lokaci , Reetaj tayi murmushi tace ni kuma suna na reeetaj,, Sohaa tace wow.. Maida hankali tayi ga ayaan da yaren su tace bhaiya wannan itace budurwar ka?? Gaskiya kyakkyawa ce ta had'u matuqa bari inje in kira kowa da kowa yazo yaga budurwar bhaiya zamu sha aure... Kiranta yake sohaa sohaa tsaya mana ina tini ta arta da gudu tana tsallen zasu sha biki zasu je nigeria ,,, Reeetaj da taji kalmar auren su wani banbarakwai tace yalla'bai da gaske ita zaka aura ??? Dariya yayi yace kema kya fara yarda??? Ina ganin suna soyayya dai da armaan amma ba ni ba gaskiya... wannan ai kashe ni zatayi rana d'aya ta cika kanzagi da yawa yanzu ma haka kullum sai ta sakani ciwon kai take iya bacci.. dan dai bakya jin abunda take fad'a ne tambaya ta take wai kece budurwa ta??? yanzu tafiyar da tayi ma ta tafi kiran kowa da kowa ne yazo yaga budurwa ta wai zasu sha biki zata zo nigeria kin ga kuwa batun aure a tsakani na da ita bashi da wani hurumi ni kartaje ma ta had'a min gwarama , Murmushi kawai reetaj tayi kafin suka fara Hirar yaushe gamo , Bayan wani lokaci sai gata ta dawo tace reeetaj kizo india kiyi aure kinji sai ki zauna tare damu zaki samu miji kyakkyawa anan zan had'a ki da wani yaya na so nake na aurar dashi ,, Dariya sosai abun ya bawa reetaj tana dariya tace yalla'bai kaji fa ?? Wai itace ma take son ta aurar dashi ba ma shi yake son ya aurar da ita ba ,,, Dariyar shima yayi yace kad'an daga aikin sohaa sai dai Allah ya shirya kawai, Reetaj tace amin dai,, Sai da sukayi hira sosai sannan sukayi sallama reeetaj jinta take wasai dan kuwa iya qoqari yalla'bai yayi dan ya sata nishad'i taji dad'in ganin sa da kuma irin kulawar sa gareta, Ga sohaa da take gefe tana kwa'ba tata shirbaquwar idan ayaan ya fad'a mata abunda tace sai tayi dariya dan kuwa zallar shirme ce a cikin zancen ta,,, Haka rayuwa taci gaba da tafiya yau tana kwance misalin 12:00am har bacci ya sungume ta taji wayar ta tana qara da sauri ta d'akko ta kara a kunne ba tareda tasan ko waye ba.........,...,. Comment and share dan Allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *51~52* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Salamu"alaiki sathie kina lafiya?? Da sauri ta tashi daga kwance ta zauna tace lafiya lau yalla'bai wannan kiran daren fa?? Bakayi bacci ??? Bafa ni kad'ai ce ba ina tareda qanne na kuma duk abunda nayi sai sun fad'a su sa ayi min fad'a kuma ran ammah ze 'baci yalla'bai dan allah kawai sai da safe, Da sauri ya dakatar da ita da cewa ai baki ji amsa ba karki kashe.. Nayi bacci na farka... Kira a daren nan kuma kawai ji nayi alaqar mu taqaru shiyasa na kira ki inji kina lafiya nasan dai bakiyi bacci ba kike ta tunani ko?? A qagauce tace eh yalla'bai,,, Ha"ha nifa bana son sunan nan yalla'bai ko dad'in ji babu ya kamata ki fara kirana ayaan kamar yadda suna na yake dan kuwa baki da wani dalilin kira na yalla'bai saboda mun qara alaqantuwa sosai shiyasa ma na canja miki suna na maidake sathie dan haka nima ki cemin ayaan sakk,, Murmushin da bata shirya masa ba tayi kafin tace Allah yalla'bai nidai bazan iya ce maka ayaan ba.. To amma meyesa ka canja min suna?? Amma dai sunan ya min duk da ban san ma"anar sa ba nasan dai bazaka fad'a min sunan banza ba, Murmushi yayi yace naji dad'i da kika fahimci hakan,, To kina dai farin ciki ko?? Shiru tayi kafin tace yalla'bai nifa ina tsoron kar da yaran nan su je su ce ina waya da maza,, Ohh ya'ilaah kina da tsoro da yawa meyesa kika bari qannen ki kuma qananun yara suka raina ki??? Yalla'bai babu yadda zanyi ne nima, Ki zama kamar ni.. Ki jaraba hakan indai suka ga kin canja zasu d'anyi shakkar ki.. Kinga ni tare nake wasa da qanne na amma babu raini a tsakanin mu... Amma gaskiya sun raina ki da yawa. Da zaki iya ki dinga jan girman ki ko haqoran ki sai sunyi da gaske zasu gani ki dena sakar musu fuska ki dena nuna kina jin tsoron su ko wani sharrin su a gani na tin sunayi a marmarce har zasu gaji su dena indai kika nuna musu matsayar su, Shiru tayi tana tunani kafin tace zan iya kuwa ??? Cikin sauqi ma kuwa ke jajirtacciya ce amma kin bari tsoro ya samu gurbi a zuciyar ki in kuwa hakan taci gaba da faruwa yaran nan har abunda yafi haka zasuyi miki dan na lura kamar basu da kunya yanda kasan ba a gaban mahaifiyar su suka taso ba , Ai kuwa yalla'bai zan jaraba Allah yasa su dena dan kuwa wallahi bani da sakat sun saka min ido da yawa, Hmm karki wani damu dasu yanzu ki fad'a min babu wata damuwa?? Nifa wallahi na qagu in dawo amma ya zanyi sai haquri amma dai na kusa dawowa bi'izinillah, Tayi murmushi tace Allah ya dawo da kai lafiya babu wata damuwa,, Kin tabbata?? Eh amma ba sosai ba, Murmushi yayi yace to shikenan meye ya rage ya zama sosai d'in ?? Turo baki tayi tace kawai banajin dad'in kad'aici ne banida abokin hira sai dai nayi tagumi kawai na rasa abunyi sai dai tunane tunane shine kawai yake damu na , Indai wannan ne baki da matsala indai abunyi kike nema zan sibaro miki laptop d'in camera man sai kiyi ta aikin abu d'aya har ki gaji dan kuwa inaga harda hotunan aljanu bazaki rasa ba komai d'auka yake wani kisha dariya wani takaici,, Dariya reetaj tayi har ranta taji dad'i dan kuwa tana shiga damuwa sosai da farin ciki tace yalla'bai nagode gaskiya to yanzu a ina zan same ta???? Kai tsaye yace gobe da misalin qarfe 03:15pm ameeed ze kawo miki ita ki shirya, Murmushi tayi tace to yalla'bai nagode sosai,,, Murmushi yayi shima yace meye na godiya kuma sathie?? Da haka sukai sallama, Kamar yadda ya fad'a hakan ce ta kasan ce ameed ya kawo mata tayi murna sosai, Danne danne takeyi tana kallon hotuna kala kala inaga ta iya cewa babu ce kawai babu a ciki hotuna harda nasu tin suna yara, Tana cikin danne danne ta kai wajen video gasu nan iri da kala ba na komai bane yawanci na cikin gidan su ne na sharholiyar su, Abunda mamaki ganin yalla'bai yana tiqar ball kamar ba shine ba, Ta fad'a tana riqe ha'ba ta qara da cewa kuma wallahi shine har ma da mhamah harda duk kowa ma na gidan su bhabha ne kawai babu?? harda wasu y'an yara ni ban ma san su ba dama ba iya su roooh bane qannen sa ??? Kuma fa da alama taurarin ciki shi da ayaana ne dan kuwa sunfi kowa iyawa, Ci gaba tayi da bud'e wasu video d'in wasu kuma ba na ball bane wasan kricket da irin su golf harda su wasan tsere da sauran su kamar ba mutane ba sannan kuma dukan su babu qarami babu babba , Ajiyar zuciya ta sauke tace da alama dai babu irin wasan da basayi.. gaskiya akwai farin ciki da walwala da qauna a wannan ahalin kar Allah ya kawo ranar da zakuyi baqin ciki inama dai ace farin cikin ku ze d'ore baze samu tangard'a ba kamar dai yadda mafi yawancin farin cikin gidan mu ya d'aid'aice , Kuma awaaz ce silar komai ita kuma ko a jikinta, Share y'ar qwallar da ta ziraro tayi tana ci gaba da kallon su.. Su shida ne zaune a wajen hutawar su shunsha anko wanda da alama haka al'adar su take su shidan.. sunyi rukuni suna hira, aslam yace.. nida na shiga wata unguwa naga wai wani mutum daga ajiye mashin d'in sa ya shiga masallaci zeyi sallah kafin ya fito sun d'auke mashin d'in wallahi yana fitowa kawai sai dai yaji hammatar sa tana shan iska ,,, Kwashewa sukayi da dariya ayaat tace kai bhai Aslam Wallahi mutuncin ka sai du"a"i. sithara tace kaii ni y'ar bhabha anayi ina shan mama, A hanzarce islam yace A"uzubillah" Ke iskancin naki ma har yafi na Aslam d'in , Dariya sukeyi sosai. roooh yace kaji shegiya ke ko kunya ma bakyaji?? Ke bama shayin kike sha ba tsabar kin raina mana hankali , Ayaana tace wallahi da gaskiyar ta kowa fa yasha na lokacin sa itama ku barta ta qara , Aslam yace ke dama ai indai hauka ne baki da tsara, Ayaat tace dama dai bhaiya yaji ki ya casa ki, Ayaana ta ta'be baki tace wani bhaiya can?? 'Dan rainin hankali da jar fuskar sa wannan mugun miskilin ma har wata casa mutum ze iya yi?? Sithara tace kaiiya ai bhaiya ko?? garantin miskili ne yayi ta wani manyance amma idan aka saka gasar rawa har yafi bhai iyawa , Roooh yace wallahi kuwa d'aid'ai ne zasu zo kai d'aya da bhai amma koda yaushe shine a sama sai an gama kuma yayi ta wani qasa da ido , Aslam yace to yanzu gulma kuke ko munafurci?? Islam yace duk wanda ka za'ba , Aslam yace qananun arna kuje gaban sa kuyi mana, Sithara tace to bazamu iya bane ??? Ayaana tace tambaye shi dai, Cikin d'aga murya ayaat tace singham!!!!!!!.... Abun mamaki kafin kace me kowa ya d'au matsayar sa wani yana danna waya me hoto kuwa har ya fara d'auke d'auken sa Me yin kamar yayi bacci yayi me shiga bayan kujera ya 'buya ya 'buya,, Dariya ayaat ta saki tana cewa kuji fah kunce zaku iya fad'a a gaban sa amma kuma yanzu bama sunan sa na asali aka fad'a ba duk kun firgice matsorata , Islam yace yanzu dama yarinyar nan shirga mu kikayi?? Tace to eh mana tinda gashi har ka gani qananun marasa yaji kawai , Roooh yace ai kuwa zaki ga yaji yanzu , Kafin tayi wani qoqari sunyi mata qawanya sithara tace yanzu dai sai dai in kin qware taki ta fishshe ki , Fakar idon su tayi ta zura da gudu ta fita tayi hanyar da zata maida ita cikin gida suka mara mata baya, Karo tayi da Abhie ta shiga bayan sa ta 'buya su kuwa duk suka tirje a gaban sa , Dariya yayi yace mazaje wai yau me kuka sha ne naga kamar bakwa cikin hayyaci , Roooh yace ka dai gan mu nan ni nan ciyawar rabbana na zuqa ingaya maka gaskiya shiyasa ka ganni a make, Aslam yace ni dama kullum ai a shaye nake ni meye ma bana sha insha shayi insha coffee insha madara insha ruwa insha... Kai ni in gaya maka tsohon d'an shaye shaye ne nan da kake gani na ko d'azu sai da nasha rake , Sithara tace ni kuma kawai wata y'ar guntuwa roooh bhai ya d'an zuqa ya rage min kaga yanzu ma ganin ka nake sama a qasa fuskar ka rabi ta haana rabi ta Abhie na,,, Dariya abhie yayi sosai kafin yace to Allah ya shiryaku y'an gwafar na gwafara, Reetaj dariya harda hawaye ita babu abunda yafi bata dariya irin na me shan mama da kuma wanda ya fito yaji hammatar sa tana shan iska.. Lallai ta gazgata fad'ar yalla'bai da yace idan suka had'u basu da dama , Haka rayuwar take tafiya lokaci yana qara wuce wa, Sai da ta gaji da laptop d'in sannan ta bawa ameed ya mayar , Tana zaune tana wasu y'an aikace aikace muhsin yazo ameed ya shigo ya yace madam. Wannan ma"aikacin da kika sa aka dawo dashi nan yazo yana so ya ganki ,, Shiru tayi kafin tace ya yanayin aikin nasa yanayi cikin aminci kuwa?? Ameeed yace e madam gaskiya baza"ace a'a ba dan kuwa tinda aka kawo shi nan banji wani laifi da yayi ba, Tace to da yuwuwar ya gyara halin sa kenan?? Ameed yace banida tabbas madam dan a yanzu kafin ka shedi mutum sai ka fara tabbatar da abunda yake aikatawa bansan abunda yake qudire a zuciyar sa ba madam, Ta jinjina kai tace shikenan jeka zanyi tunani a kansa idan da yuwuwar ganin sa to? Fita yayi ya sanar masa abunda madam tace muhsin yaji takaici sosai a ransa yake ayyana kud'i da iko ma sunyi a rayuwa yanzu gashi wata y'ar qaramar cikar yarinya tana raina masa hankali dan yaji mutanen da suka santa sukan ce yarinya ce amma har wani sai tayi nazari ma zata bashi amsar shiga, Jin bata kirashi ba shiru shiru yasa yace wa ameed ya koma ya qara tambayar ta, Komawar yayi ya gaya mata, Dafe goshi tayi tace ahh ameed yanzu na riga na tashi tafiya bazan tsaya sauraran sa ba kawai yaje ya gyara mu'amalar sa da mutane shine idan kuma ya matsu da gani na ya fad'a maka meke tafe dashi sai ka tura min, Ameed yace to madam , Fita yayi ya fad'awa muhsin abunda reetaj ta fad'a a karo na biyu rai a 'bace ya bar wajen ya juya baya ita kuma ta fito tayi tafiyar ta,,,,,,, A kwana a tashi babu wuya da ikon Allah gashi har yalla'bai ya dawo saboda rigimar da ya sakawa papu tinda ya kira reetaj yaji tana kuka shikenan ya tashi zaune tsaye, Shida ita baza ka banbance wanda yafi farin ciki ba kwanan sa biyu ya koma kan aikin sa itama reetaj bata fasa zuwa ba, A kwana na hud'u ne ta shigo office d'in bayan ta zauna tace yalla'bai ina kwana?? Ayaan yace sathie lafiya lau , Wani kwali ya miqo mata me d'an girma wanda aka nannad'e shi tsaf da leda me qyalqyali kai tsaye dai kamar irin kyauta da ake shiryawa, Kar'ba tayi tace yalla'bai wannan fa na meye?? Naki ne yaune shekarun ki ta qaru da guda d'aya yau ranar zagayowar shekarun ki dan haka wannan kyauta ce a gare ki, Da sauri tace a"a yalla'bai kar muyi haka dan allah ni a suwa zaka bani kyauta dan allah kar ka bani , Murmushi yayi yace sathie wannan itace kyautata ta farko a gurin ki dan Allah kar ki qi kar'ba bazan ji dad'i ba idan baki ansa ba , Jiki a sanyaye ta d'auka tace na gode yalla'bai Allah ya tsare ka da dukkan wani sharri , Amin ya amsa mata .. Shiru ce ta biyo baya reetaj taqi magana shi kuwa kallon ta kawai yake yi yana jinta har cikin ransa. 'Dan murmushi yayi yace sathie bani labarin abunda ya faru da bana nan, Rausayar da kai tayi tace yalla'bai ba ayi wani abu ba fa kawai duk ya wuce, Yace Uhm to shikenan hakan yayi, Zeeeny da Alina Ne a hanyar su ta zuwa tsibirin bokan su , Bayan sun isa wata mata ce tayi musu masauki tana musu maraba ta basu wajen zama a cikin y'ar bukkar da yake tsubbun sa... Ta fita ta kawo musu ruwa ko kallon sa basuyi ba matar ta gaishe su basu amsa ba saima tambayar ta da Alina t https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *51~52* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Salamu"alaiki sathie kina lafiya?? Da sauri ta tashi daga kwance ta zauna tace lafiya lau yalla'bai wannan kiran daren fa?? Bakayi bacci ??? Bafa ni kad'ai ce ba ina tareda qanne na kuma duk abunda nayi sai sun fad'a su sa ayi min fad'a kuma ran ammah ze 'baci yalla'bai dan allah kawai sai da safe, Da sauri ya dakatar da ita da cewa ai baki ji amsa ba karki kashe.. Nayi bacci na farka... Kira a daren nan kuma kawai ji nayi alaqar mu taqaru shiyasa na kira ki inji kina lafiya nasan dai bakiyi bacci ba kike ta tunani ko?? A qagauce tace eh yalla'bai,,, Ha"ha nifa bana son sunan nan yalla'bai ko dad'in ji babu ya kamata ki fara kirana ayaan kamar yadda suna na yake dan kuwa baki da wani dalilin kira na yalla'bai saboda mun qara alaqantuwa sosai shiyasa ma na canja miki suna na maidake sathie dan haka nima ki cemin ayaan sakk,, Murmushin da bata shirya masa ba tayi kafin tace Allah yalla'bai nidai bazan iya ce maka ayaan ba.. To amma meyesa ka canja min suna?? Amma dai sunan ya min duk da ban san ma"anar sa ba nasan dai bazaka fad'a min sunan banza ba, Murmushi yayi yace naji dad'i da kika fahimci hakan,, To kina dai farin ciki ko?? Shiru tayi kafin tace yalla'bai nifa ina tsoron kar da yaran nan su je su ce ina waya da maza,, Ohh ya'ilaah kina da tsoro da yawa meyesa kika bari qannen ki kuma qananun yara suka raina ki??? Yalla'bai babu yadda zanyi ne nima, Ki zama kamar ni.. Ki jaraba hakan indai suka ga kin canja zasu d'anyi shakkar ki.. Kinga ni tare nake wasa da qanne na amma babu raini a tsakanin mu... Amma gaskiya sun raina ki da yawa. Da zaki iya ki dinga jan girman ki ko haqoran ki sai sunyi da gaske zasu gani ki dena sakar musu fuska ki dena nuna kina jin tsoron su ko wani sharrin su a gani na tin sunayi a marmarce har zasu gaji su dena indai kika nuna musu matsayar su, Shiru tayi tana tunani kafin tace zan iya kuwa ??? Cikin sauqi ma kuwa ke jajirtacciya ce amma kin bari tsoro ya samu gurbi a zuciyar ki in kuwa hakan taci gaba da faruwa yaran nan har abunda yafi haka zasuyi miki dan na lura kamar basu da kunya yanda kasan ba a gaban mahaifiyar su suka taso ba , Ai kuwa yalla'bai zan jaraba Allah yasa su dena dan kuwa wallahi bani da sakat sun saka min ido da yawa, Hmm karki wani damu dasu yanzu ki fad'a min babu wata damuwa?? Nifa wallahi na qagu in dawo amma ya zanyi sai haquri amma dai na kusa dawowa bi'izinillah, Tayi murmushi tace Allah ya dawo da kai lafiya babu wata damuwa,, Kin tabbata?? Eh amma ba sosai ba, Murmushi yayi yace to shikenan meye ya rage ya zama sosai d'in ?? Turo baki tayi tace kawai banajin dad'in kad'aici ne banida abokin hira sai dai nayi tagumi kawai na rasa abunyi sai dai tunane tunane shine kawai yake damu na , Indai wannan ne baki da matsala indai abunyi kike nema zan sibaro miki laptop d'in camera man sai kiyi ta aikin abu d'aya har ki gaji dan kuwa inaga harda hotunan aljanu bazaki rasa ba komai d'auka yake wani kisha dariya wani takaici,, Dariya reetaj tayi har ranta taji dad'i dan kuwa tana shiga damuwa sosai da farin ciki tace yalla'bai nagode gaskiya to yanzu a ina zan same ta???? Kai tsaye yace gobe da misalin qarfe 03:15pm ameeed ze kawo miki ita ki shirya, Murmushi tayi tace to yalla'bai nagode sosai,,, Murmushi yayi shima yace meye na godiya kuma sathie?? Da haka sukai sallama, Kamar yadda ya fad'a hakan ce ta kasan ce ameed ya kawo mata tayi murna sosai, Danne danne takeyi tana kallon hotuna kala kala inaga ta iya cewa babu ce kawai babu a ciki hotuna harda nasu tin suna yara, Tana cikin danne danne ta kai wajen video gasu nan iri da kala ba na komai bane yawanci na cikin gidan su ne na sharholiyar su, Abunda mamaki ganin yalla'bai yana tiqar ball kamar ba shine ba, Ta fad'a tana riqe ha'ba ta qara da cewa kuma wallahi shine har ma da mhamah harda duk kowa ma na gidan su bhabha ne kawai babu?? harda wasu y'an yara ni ban ma san su ba dama ba iya su roooh bane qannen sa ??? Kuma fa da alama taurarin ciki shi da ayaana ne dan kuwa sunfi kowa iyawa, Ci gaba tayi da bud'e wasu video d'in wasu kuma ba na ball bane wasan kricket da irin su golf harda su wasan tsere da sauran su kamar ba mutane ba sannan kuma dukan su babu qarami babu babba , Ajiyar zuciya ta sauke tace da alama dai babu irin wasan da basayi.. gaskiya akwai farin ciki da walwala da qauna a wannan ahalin kar Allah ya kawo ranar da zakuyi baqin ciki inama dai ace farin cikin ku ze d'ore baze samu tangard'a ba kamar dai yadda mafi yawancin farin cikin gidan mu ya d'aid'aice , Kuma awaaz ce silar komai ita kuma ko a jikinta, Share y'ar qwallar da ta ziraro tayi tana ci gaba da kallon su.. Su shida ne zaune a wajen hutawar su shunsha anko wanda da alama haka al'adar su take su shidan.. sunyi rukuni suna hira, aslam yace.. nida na shiga wata unguwa naga wai wani mutum daga ajiye mashin d'in sa ya shiga masallaci zeyi sallah kafin ya fito sun d'auke mashin d'in wallahi yana fitowa kawai sai dai yaji hammatar sa tana shan iska ,,, Kwashewa sukayi da dariya ayaat tace kai bhai Aslam Wallahi mutuncin ka sai du"a"i. sithara tace kaii ni y'ar bhabha anayi ina shan mama, A hanzarce islam yace A"uzubillah" Ke iskancin naki ma har yafi na Aslam d'in , Dariya sukeyi sosai. roooh yace kaji shegiya ke ko kunya ma bakyaji?? Ke bama shayin kike sha ba tsabar kin raina mana hankali , Ayaana tace wallahi da gaskiyar ta kowa fa yasha na lokacin sa itama ku barta ta qara , Aslam yace ke dama ai indai hauka ne baki da tsara, Ayaat tace dama dai bhaiya yaji ki ya casa ki, Ayaana ta ta'be baki tace wani bhaiya can?? 'Dan rainin hankali da jar fuskar sa wannan mugun miskilin ma har wata casa mutum ze iya yi?? Sithara tace kaiiya ai bhaiya ko?? garantin miskili ne yayi ta wani manyance amma idan aka saka gasar rawa har yafi bhai iyawa , Roooh yace wallahi kuwa d'aid'ai ne zasu zo kai d'aya da bhai amma koda yaushe shine a sama sai an gama kuma yayi ta wani qasa da ido , Aslam yace to yanzu gulma kuke ko munafurci?? Islam yace duk wanda ka za'ba , Aslam yace qananun arna kuje gaban sa kuyi mana, Sithara tace to bazamu iya bane ??? Ayaana tace tambaye shi dai, Cikin d'aga murya ayaat tace singham!!!!!!!.... Abun mamaki kafin kace me kowa ya d'au matsayar sa wani yana danna waya me hoto kuwa har ya fara d'auke d'auken sa Me yin kamar yayi bacci yayi me shiga bayan kujera ya 'buya ya 'buya,, Dariya ayaat ta saki tana cewa kuji fah kunce zaku iya fad'a a gaban sa amma kuma yanzu bama sunan sa na asali aka fad'a ba duk kun firgice matsorata , Islam yace yanzu dama yarinyar nan shirga mu kikayi?? Tace to eh mana tinda gashi har ka gani qananun marasa yaji kawai , Roooh yace ai kuwa zaki ga yaji yanzu , Kafin tayi wani qoqari sunyi mata qawanya sithara tace yanzu dai sai dai in kin qware taki ta fishshe ki , Fakar idon su tayi ta zura da gudu ta fita tayi hanyar da zata maida ita cikin gida suka mara mata baya, Karo tayi da Abhie ta shiga bayan sa ta 'buya su kuwa duk suka tirje a gaban sa , Dariya yayi yace mazaje wai yau me kuka sha ne naga kamar bakwa cikin hayyaci , Roooh yace ka dai gan mu nan ni nan ciyawar rabbana na zuqa ingaya maka gaskiya shiyasa ka ganni a make, Aslam yace ni dama kullum ai a shaye nake ni meye ma bana sha insha shayi insha coffee insha madara insha ruwa insha... Kai ni in gaya maka tsohon d'an shaye shaye ne nan da kake gani na ko d'azu sai da nasha rake , Sithara tace ni kuma kawai wata y'ar guntuwa roooh bhai ya d'an zuqa ya rage min kaga yanzu ma ganin ka nake sama a qasa fuskar ka rabi ta haana rabi ta Abhie na,,, Dariya abhie yayi sosai kafin yace to Allah ya shiryaku y'an gwafar na gwafara, Reetaj dariya harda hawaye ita babu abunda yafi bata dariya irin na me shan mama da kuma wanda ya fito yaji hammatar sa tana shan iska.. Lallai ta gazgata fad'ar yalla'bai da yace idan suka had'u basu da dama , Haka rayuwar take tafiya lokaci yana qara wuce wa, Sai da ta gaji da laptop d'in sannan ta bawa ameed ya mayar , Tana zaune tana wasu y'an aikace aikace muhsin yazo ameed ya shigo ya yace madam. Wannan ma"aikacin da kika sa aka dawo dashi nan yazo yana so ya ganki ,, Shiru tayi kafin tace ya yanayin aikin nasa yanayi cikin aminci kuwa?? Ameeed yace e madam gaskiya baza"ace a'a ba dan kuwa tinda aka kawo shi nan banji wani laifi da yayi ba, Tace to da yuwuwar ya gyara halin sa kenan?? Ameed yace banida tabbas madam dan a yanzu kafin ka shedi mutum sai ka fara tabbatar da abunda yake aikatawa bansan abunda yake qudire a zuciyar sa ba madam, Ta jinjina kai tace shikenan jeka zanyi tunani a kansa idan da yuwuwar ganin sa to? Fita yayi ya sanar masa abunda madam tace muhsin yaji takaici sosai a ransa yake ayyana kud'i da iko ma sunyi a rayuwa yanzu gashi wata y'ar qaramar cikar yarinya tana raina masa hankali dan yaji mutanen da suka santa sukan ce yarinya ce amma har wani sai tayi nazari ma zata bashi amsar shiga, Jin bata kirashi ba shiru shiru yasa yace wa ameed ya koma ya qara tambayar ta, Komawar yayi ya gaya mata, Dafe goshi tayi tace ahh ameed yanzu na riga na tashi tafiya bazan tsaya sauraran sa ba kawai yaje ya gyara mu'amalar sa da mutane shine idan kuma ya matsu da gani na ya fad'a maka meke tafe dashi sai ka tura min, Ameed yace to madam , Fita yayi ya fad'awa muhsin abunda reetaj ta fad'a a karo na biyu rai a 'bace ya bar wajen ya juya baya ita kuma ta fito tayi tafiyar ta,,,,,,, A kwana a tashi babu wuya da ikon Allah gashi har yalla'bai ya dawo saboda rigimar da ya sakawa papu tinda ya kira reetaj yaji tana kuka shikenan ya tashi zaune tsaye, Shida ita baza ka banbance wanda yafi farin ciki ba kwanan sa biyu ya koma kan aikin sa itama reetaj bata fasa zuwa ba, A kwana na hud'u ne ta shigo office d'in bayan ta zauna tace yalla'bai ina kwana?? Ayaan yace sathie lafiya lau , Wani kwali ya miqo mata me d'an girma wanda aka nannad'e shi tsaf da leda me qyalqyali kai tsaye dai kamar irin kyauta da ake shiryawa, Kar'ba tayi tace yalla'bai wannan fa na meye?? Naki ne yaune shekarun ki ta qaru da guda d'aya yau ranar zagayowar shekarun ki dan haka wannan kyauta ce a gare ki, Da sauri tace a"a yalla'bai kar muyi haka dan allah ni a suwa zaka bani kyauta dan allah kar ka bani , Murmushi yayi yace sathie wannan itace kyautata ta farko a gurin ki dan Allah kar ki qi kar'ba bazan ji dad'i ba idan baki ansa ba , Jiki a sanyaye ta d'auka tace na gode yalla'bai Allah ya tsare ka da dukkan wani sharri , Amin ya amsa mata .. Shiru ce ta biyo baya reetaj taqi magana shi kuwa kallon ta kawai yake yi yana jinta har cikin ransa. 'Dan murmushi yayi yace sathie bani labarin abunda ya faru da bana nan, Rausayar da kai tayi tace yalla'bai ba ayi wani abu ba fa kawai duk ya wuce, Yace Uhm to shikenan hakan yayi, Zeeeny da Alina Ne a hanyar su ta zuwa tsibirin bokan su , Bayan sun isa wata mata ce tayi musu masauki tana musu maraba ta basu wajen zama a cikin y'ar bukkar da yake tsubbun sa... Ta fita ta kawo musu ruwa ko kallon sa basuyi ba matar ta gaishe su basu amsa ba saima tambayar ta da Alina take wacece??? Matar kuwa da fara'ar ta tace ni matar sa ce mana, Har had'a baki suke wajen cewa mata??? Tace eh bari a turo muku shi, Tana fita alina da zeeny suka kalli juna zeeny tace dama yana da mata?? Alina tace ni abun fa ya fara d'aure min kai wai ba nan ce bukkar tsafin nasa ba ya akai naga ko qoqo babu a ciki anya kuwa matar nan ba wani makircin ta qulla mana ba naga har wani rawar jiki take , Zeeny tace ai kuwa da sai na sa an qona tsibirin nasa gaba d'aya dan uwar su y'an kaza kaza... Ta kutuntumo ashar dan dai ban iya ba dana maimaita muku😜😜😜😜😜 Comment and share dan Allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *53~54* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Bayan wani lokaci.. mutumin da suka sani a mugun boka ya shigo da sallamar sa yana sanye da manyan kaya harda hula da carbi , Kallon kallo sukayi da mamaki mutumin da idan akayi masa sallama shikenan ka had'u da jaraba shine kuma yau yake sallama?? Da fara"ar sa ya zauna yana cewa sannun ku da zuwa , Banza sukayi masa ya qara cewa .. Sannun ku da hanya baku sha ruwan ba??? (Kaii jama"aaa🤔🤔🤔yau fa fans bilhaqqi waya ta tasha maiqon turaren wuta ta fara yimin qwayanci😂😂😂😂 ina qoqarin rubuta hanya tana rubuta min hanta😡😡😡😡😡😡) A tsiwace zeeny tace a wace qazantar ?? Kai har ka isa?? Waye kai har da zaka bani ruwa insha ?? Kai boka ka shiga taitayin ka fa??? Dama yau raina a 'bace yake da kai ina aikin da na baka kullum ba nasara sai ci baya ??? Shiru yayi kafin yace.. Ba boka ba malam habu .. tabbas a daa' na kasance mugu azzalumi macuci wanda besan komai ba face zalumci na zalumci mutane da yawa na haukata na kashe na gurgunta na wulaqanta mutane da yawa amma tunda nake ban ta'ba had'uwa da mutum irin wanda kika kawo min aiki a kansa ba tabbas nayi nadamar kasancewa ta mugu a daa' Matata ma kanta da nake zaune da ita a wannan tsibiri na zalumce ta na ha'ince ta tanaso taga ta samu zuriya amma na hana ta rayuwa da gudan jinin ta da zarar ta samu qaruwa sai na sadaukar da d'an wa shaid'anun aljanu da dodanni nayi zalumci mutane da yawan da ko shaid'anun aljanun da suke tayani aiki bazasu iya riqe adadin su ba sai Allah, Haqiqa naga ishara tsantsa akan bawan Allahn nan da naso cutarwa tabbas daga kansa naji bazan iya cutar da kowace irin halitta ba koda qarama ce.. A dalilin sa na tuba na dawo daidai na gane gaskiya , Haqiqa yarinya da kin kasance me d'aukar shawara da na baki shawara ki haqura ki zubar da makaman ki dan kuwa wannan baze ta'bu a wajen ki ba ba ke kad'ai bama duk wanda yace ze tsafe shi wani kai tsaye mutuwa zeyi wani ya haukace wani kuma ya d'imauce... Inama ace zaki gane gaskiya... Kamar yadda na gane gaskiya tabbas wannan turbar ba itace me kyau ba ni dai na gane gaskiya na gane tafarkin Allah tafarkin gaskiya Bazan kuma ba, Ashar zeeny ta d'irka tace wai kai ban gane ba rainin hankalin naka kuma haka yazo ?? Me kake nufi da hakan ne ?? Ina nufin na tuba na dena cutarwa Allah ne yaso ni da rahmar sa yarinya shiyasa ya kawo ki cikin rayuwa ta har kika kawo min wannan bawan Allah... Kamar yadda na shiryu ina fatan kema ki gane gaskiya kibi tafarkin Allah, Nidai ina qara gode masa da ya ku'butar dani daga hanyar halaka haqiqa Allah shine mad'aukakin sarki me kowa me komai me ni'ima me kyauta me rahma me jinqai.. Kyautar sa ta duniya kuwa ya bawa kowa da kowa mutum da aljan dabbar ruwa da ta tudu da ta kwari mumini da kafiri duk wata halitta ma Allah ya bata kyauta yayi mata ni"ima dan haka koda kai talaka ne karka raina abunda Allah ya hore maka ka zama me yarda da qaddara da duk abunda Allah ya hukunto a gare ka ka zama me godiya ga Allah da irin rabon da kasamu karka raina abunda ya kasance shine rabon ka karka bari abun wani ya tsone maka ido karkasa ido akan abun wani har kasa rai akai iya kyautar da Allah yayi maka ta isheka sai ka gode masa kuma ka koma neman kyautar lahira wadda ita kuma ba kowa ne yake samun ta ba sai me rabo wanda yayi imani da Allah ya yarda da gaskiya ya kasan ce adali me amana me gaskiya ya hanu da mummuna komai dad'in aiki mummuna ya hanu dashi ya nemi tsari da wannan aikin to wannan da izinin allah shine yake samun wannan rabon na lahira .. Ina ma ace muna tunawa da ranar kira ranar tsayuwa ranar tonon asiri ranar hisabi ranar alqiyama haqiqa idan ka tabbata azzalumi har zuwa wannan ranar shikenan babu kai babu rahmar Allah , Tsawa zeeny ta daka masa tana cewa ya isa haka dama wannan cin fuskar ka tanadar min ?? Wa"azi zakayi min ma??? Iyeh??? Murmusawa yayi gami da girgiza kai yace ba wa"azi zanyi miki ba Tunatarwa ce kuma gaskiya... wannan gaskiya nake fad'a kuma insha Allah zan kasance me fad'ar gaskiya daga lokacin da na gane gaskiya har zuwa lokacin da zan mutu .. Ya Allah yadda ka ganar dani gaskiya Allah ina roqon ka ka ganar da y'an uwana musulimi har ma da wanda basu yarda da musulinci ba Allah ka ganar dasu Allah ka d'aukaka musulinci ka kare musulmi a duk inda suke......... Mari zeeny ta kifa masa ta tashi tana huci tace ni zaka yiwa rainin hankali ?? Baka san waye baba na ba ko????? Share qwalla yayi yace bansani ba amma dai nasan shima mutum ne kamar ni bazanji komai ba dan kin mare ni nasan akan gaskiya ta nake annabawan Allah babu irin tozarci da wulaqancin da basu fuskanta ba akan gaskiya saboda haka nima bazanji zafi ba koda kashe zakiyi a wajen nan nasan na mutu a tafarki daidaitacce duk wanda ya tsaya ya jajirce akan gaskiya yayi koyi da shugaban mu masoyin mu annabi muhammad (sallallahu'alaihi'wasallam) to bi'izinillah dan sharrin mutane da makirci da wulaqanci da tozarci ko baqin ciki da hassada baze sa ka ta'be ba ... Inama zaki gane gaskiya yarinya,, Mari biyu tayi masa a jere sannan tace duk yadda zakayi ka nemo min kud'i na da na baka.. Idan kuma ba ka nemo su zuwa gobe ba idan ka sake na dawo baka had'a min kud'i na ba sai na wulaqanta ka,,, Alina tace idan baka da kud'in biyan mu ka fansar da waccan matar taka gare mu sai mu gyara ta mu nemi kud'i da ita har mu biya mu samu riba , Girgiza kai yayi yana cewa a"a bazan baku mata ta ba inasonta kuskuren da nayi a baya ina fatan gyarawa duk abunda nayi mata ina fatan maye gurbin hakan da alkairi inason sata farin ciki kafin lokacin mutuwa ta , Alina ta hankad'e shi da qafa tace mutumin banza indai baka nemo su ka had'o ka bamu su gobe ba kaciya ta biyu zamuyi maka... Gaskiyar kuma lokacin da aka raba ta muna kan gado muna hutawa da maza har aka gama rabo bamu samu ba shiyasa bamu da ita kuma bama huld'a da me ita.. taja tsaki suka fice,,, Kuka yayi ta rizga dan kuwa bashi da wannan maqudan kud'in bashi da dalilin su.. Koda matar sa ta tambaye shi ya fad' mata ita kukan tayi dan kuwa basu dashi basu da yadda zasuyi har tace ya bada ita d'in sai ya nuna mata 'bacin rai akan abunda ta fad'a haka sukai kwanan baqin ciki da jimami , Reeetaj.. Koda ta koma gida ta bud'e kyautar karo tayi da wani fallatsetsen sariee me riga da sket sai qaton mayafin sa... Gefe guda kuwa wata danqareriyar sarqa ce da awarwaro wanda daka kalle su zaka san na zallar gold ne Sai kuma wata y'ar ledar da ban.. Zazzaro ido tayi harda dafe qirji tace yalla'bai ?? Wannan ai sunfi qarfi na.. Bata gama kid'imewa ba sai Da ta bud'e d'ayar ledar tayi karo da tamfatsetsiyar waya sai sheqi da walwali take kallon tata wayar tayi tace auu kenan da yaga waya ta ta fara lalacewa shine ya bani wata??? Lallai ma yalla'bai to ni yanzu ina zani da wannan tarkacen kayan y'an indian sai kace ma nace masa iya sawa nayi idan ma na bari su umma suka gani shikenan zasu d'aure ni da mugayen zargi, Amma yalla'bai ya iya kato'bara ni ai wannan kyautar tasa tayi min tsada da yawa wannan ta masu kud'i ce ba mu talakawa ba... Kai?? to kodai awaaz kawai zan bawa dama itace me son y'an india inaga zata iya sakawa ita wayar kuma kawai sai in riqe tinda tawa ta lalace dama.. Kai amma wallahi yalla'bai d'in nan an shagwa'ba shi da kud'i in ba haka ba ni y'ar aikin sa ze seyawa wannan kyautar ??? Anya ma kuwa ba mayar masa zanyi ba?? Kuma gaskiya baze ji dad'i ba,, Gaskiya kawai na fasa mayar masa gobe zan kaiwa awaaz , Zaro ido tayi tace to kuma idan ta ce a ina na samu fa?? Wayyo Allah na.. kawai na fasa bata d'in ma zan ajiye su kawai har wani lokaci idan su ammah suka dena fushi dani sai in bawa awaaz nasan dai lokacin baza ayi min fad'a ba, Amma ni babu abunda zanyi dasu dama be wahalar da kud'in sa ba, Kuma fa amma sunyi kyau matuqa gaskiya musamman wayar nan abun ba a cewa komai gaskiya na gode sosai da sosai ni waya awaaz kuma kaya nasan zatayi farin ciki sosai tinda tana son kwalliya, Ni na qagara ma ta haihu wallahi musha suna, To kuma fa ko ciki bata dashi qila dan naji basa maganar.. To meyesa haka kuwa ??? Ta'be baki tayi tace oho dai kawai ni dai bari in 'boye kayan kar da su fatima su shigo,,, Bayan ta gama surutan ta ta tashi ta 'boye su a cikin kayan ta,,, Washe gari su alina sun koma wajen malam habu da zummar su ci masa mutunci akan kud'in su sai kuma suka ga ya miqo musu kud'in mamaki ya hana zeeny yin shiru har sai da ta tambaye shi gidan uban wa ya samu kud'i? Yace ai mutumin da naso cutarwa nayi yinqurin zalumtar sa shine ya bani kud'in kuma ya d'auke ni aiki a qarqashin sa d'azu yazo tareda tauraruwar sa ya bani kud'in kuma yace in shirya in fita cikin gari in dena zaman daji gaskiya Allah ya za'be shi a cikin mutane tabbas na godewa Allah kuma zan cigaba da gode masa ta hanyar kyautatawa addinin mu musulinci da kuma kiyaye dokokin Alqur'ani megirma in kasance a koda yaushe ina bauta masa ina tasbihi a gare shi,, Wannan itace irin godiyar da mu y'an adam ya kamata muyi wa Allah kodan baiwar da yayi mana, Baqin ciki be bar zeeny tayi magana ba dan kuwa taso wulaqanta malam habu ga kuma uwa uba batun zuwan sa da tauraruwar sa,,,, Zaune suke a office d'in reetaj tayi masa banza sai cinno baki take gaba shi kuwa kamar be damu ba sai shan abunsa yake da cokali ganin bata da niyar kula shi yasa yace bismillah fa sathie, Ta'be fuska tayi tace Allah ya kyauta insha koko da yaji ai wannan sai kai ni ai in nasha mutuwa zanyi ko motsi ba lallai na qara ba,,, Dariya yayi dan kuwa haka yake so dan yasan ba shan zatayi ba sai dai ma ta manna masa hauka idan yana sha ma har wani 'bata fuska take tana ta'be baki wai qazanta,, Cike da zolaya yace dan Allah kisha ko kad'an ne , Juya idanuwan ta tayi zuwa sama tace bazan sha ba d'in kaje kai ta sha kai da kaga zaka iya a qa"ida ma yau bazaka kula ni ba bazan kula ka ba ko ka manta jiya munyi fad'a ne?? Ba nace na dena kula ka ba wai?? To kuma ina ruwanka dani??? Kaje ka kaini wani dajin har nakusa mutuwa har yanzu qafata ciwo takeyi kuma ko sannu ka qi kayi min ,, Zuba mata ido yayi a ransa yana aiyana lallai da sauran ki nine zan miki sannun ashe zaki dad'e baki warke ba nine zan wani ce miki sannu nida ko kuka qanne na suke bana iya magana bare dan kinzo zaki min ta'bara bama dan ke ba nida ko haquri ban iya bawa mutum ba ?? Gyatsine fuska tayi tace wannan kallon kuma fa ?? Sa idinawas ??? Murmushi yayi yace ki gasa qafar da ruwan zafi wala"alla zata warke ko kije wajen me gyaran qashi ko kuma kawai ki zauna ki miqe qafar motar gingimari ta taka da yuwuwar ta dawo dai dai,, Zaro ido tayi tace me???? Au haka ma zakace ??? Shikenan ai nace ma ka dena kulani ko?? to kayi shiru kawai yalla'bai,,, Bazan warke d'in ba ni na dena ma fita daga yau nima son yawo na ne ya kaini babu inda zan qara zuwa ma tinda abun haka ne,,, Qasa yayi da kai yana miskilar dariyar sa bayan kamar minti biyar yace... Sathie ??? 'Dagowa tayi ta kalle shi sai kuma tayi saurin kauda kai tace bana ce munyi fad'a ba wai, Girgiza kai yayi yace a"a dama cewa zanyi dan allah zaki rakani asibiti?? Ahhh?? Asibiti kuma me zakayi a asibiti??? Zan duba wani mara lafiya ne ,,, To baza ni ba ,,, Shiru yayi mata dan yasan zataje d'in, Jim kad'an sai kuma tace eh to bazani d'in ba.. To amma dai zani,, kawai dai ma ka tashi mu tafi yanzu kar da ruwa ya sakko sai kayi sauri ka dawo dani in tafi gida kar suga kamar na dad'e da yawa kar su zata na wuce wani wajen,,, Dariya sosai yayi yana jinjinawa rikici da rigima irin nata kamar qaramar yarinya abun yana matuqar kai masa har kwanya shiyasa yake duk yadda zeyi ya kunna ta , Kafin ya kaiga tashi har taje bakin qofa yace kuma daa kika ce bazaki qara zuwa wani wajen ba, To kai kuma banda abun ka ba fa irin da gaske d'in nan ba da wasa amma dai kawai muje mu dawo in yaso daga baya ba sai in dena zuwa ba amma kuma gaskiya ina son inje wani wajen fa.. To kawai ma dai abar wannan zancen ,, To shikenan an bar wancan zancen ai kuma qafar ki ciwo take be kamata kije wani wajen ba,, Tur'bune fuska tayi tace bayan na ma warke tin kusan shekaru bakwai da suka gabata qafar tawa ta dena ciwo kawai dai yanzu ka taso tin kafin na fasa zuwa kaji ko???? Tashi yayi yace to muje tinda kin matsa,, Bayan yayi fakin tin kafin ya fito ya nad'e fuskar sa kiruf sai dai idanun sa kawai kallon ta yayi yace ki zauna anan ina zuwa kar kije ko ina dan nan babban asibiti ne zaki iya 'bata, Wannan d'in wane asibiti ne da zan wani 'bata a cikin sa ance maka ni yarinya ce ??? Asibitin nasarawa kenan da kikaji ake fad'a to shine wannan kibi a hankali dai kar kiyi nisa inzo ina neman ki kuma akwai masu sace mutane idan baki wasa ba zasu sungume ki, Hee"" ai kuwa nafi qarfin su duk girma na taya zasu wani iya d'auka ta kawai kai dai ka tafi kace ina gaida mara lafiya ina musu dubiya, To yace kafin yayi gaba yana cewa ki kula fa naga kanki qara fasuwa yake kamar d'an maciji, Ta'be baki tayi tace wallahi sai naje can na duba ga bishuyu can da shuke shuke sai kace bazani ba ta'b, Yana tafiya ta tafi itama dai dai lokacin kuwa hadari ya fara had'owa yana rugugi................. Commment and share dan Allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *55~56* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Kafin kace me ya gama had'owa ya kaca me kawai jiran saukowa yakeyi,,, Iskar da take kad'awa a wajen ba qaramin tafiya da hankali da nutsuwar ta yayi ba gashi ganye sai kad'awa suke abun gwanin qawa juyi takeyi tana dariya tana kallon sama harda tsalle tsalle kwata kwata ta manta a inda take..... Mutum uku ya duba a gaggauce ya rufe ganin mutane saboda kwata kwata hankalin sa yaqi kwanciya duk nutsuwar sa tana kan reeetaj wadda yake jin kamar ba lafiya take ba lokacin da ya fito ruwa me qarfi tare da iska me feshi suka sakko a tare ko ganin gaban ka bakayi sosai kafin ya isa wajen mota ya gama jiqewa jalaf da sauri ya bud'e leqawa ya farayi yaga tana ciki ko bata nan cikin sa"a kuwa yaga wayam, Baya yai da sauri qirjin sa ya bada rasss.. Baya baya yake kamar wanda yake tsoron motar yana girgiza kai tare da cewa a"a a'a reetha ki dawo ina kika shiga??, meyesa zaki tafi ?? Iya razana ya gama kaiwa qololuwa ya juya ko ina bega ko qyallin ta ba , Kira ya shiga qwala mata reetha!!! Reetha!!!!! Reetha!!! Jin shiru yasa ya durqushe a wajen yana yamutsa sumar sa ji yake kamar ya zauce gaba d'aya kansa ya gama kullewa ruwan dukan sa yake amma sam be damu ba sai bayan wani lokaci yayi tunanin tana matuqar son tsirrai.. Da sauri ya tashi ya nufi wajen da tinda suka sauka nan take kallo a matuqar kid'ime sai juye juye da kalle kalle yake kamar wani sabon kamu duka kan sa ma a sama yake.. Yana tafiya da baya da baya yaji yayi tuntu'be da abu da sauri ya waigo ya ganta yashe a wajen kamar babu rai a jikin ta da sauri ya durqusa yana jijjiga ta tareda kiran sunan ta amma shiru sa'bar ta yayi a kafad'a ya wurga ta mota ya shiga ya jata a sukwane kai tsaye gidan su ya nufa ya tsaya a bakin makeken get d'in gidan har ya danna hon sai kuma yayi saurin surar motar zuwa gaba zagayowa yayi ta qofar baya sannan yayi wa ma"aikatan gidan magana ta wayar sadarwa ta gidan yace a bud'e masa qofar baya, Cikin sauri suka bud'e ta ya kutsa kai ciki sai dai sam ya manta mad'aukar gidan (camera..,) tana aiki, (Kun san ni bahaushiya ce ziryan shiyasa nafi son na fad'i komai da yare na abun alfahari na🥰🥰 ba sai na had'a da yaren yahudu ba 🤭🤭🤭😝😝😝) Dai dai hanyar da zata sada shi da sashin sa cikin sauqi ya tsayar da motar da hanzari ya fito ya sure reetaj yayi ciki da ita bayan ya wurgawa d'aya daga cikin ma'aikatan mukullin motar da kyar ya iya bin mukullin ya d'auka dan kuwa ya gama mutuwa a tsaye yalla'bai qarami ne da mace haka?? Kuma a cikin gidan su ?? Shine abunda ya tsaya masa a qwaqwalwa,, Har sai da ya dangana da uwar d'akin sa sannan ya juye ta a kan gado, Fige rigar jikin sa yayi ya jefar dan kuwa ta jiqe zama yayi a bakin gadon yana tunanin abunda ya faru da ita har yasa ta suma dan kuwa yasan ba mutuwa tayi ba.. kamar an tsikare shi ya tashi ya koma kusa da ita ya zuba mata ido qiri gashi dai babu alamun numfashi amma sai dai zuciyar ta tana bugawa da matuqar gudu kasancewar shi likita yasa besha wahalar gane kan lamarin ba dan kuwa a d'aukar da yayi mata yaji yanayin bugun zuciyar ta ya tabbatar masa kafin ta kai ga matsayin suma taga wani abunda ya matuqar tsora ta ta kuma take tsoron sa sosai da alama firgici ne yasa ta fita hayyacin ta har ta kai ga suma mamaki da shakku da tunanin wannan abu yake yi dan kuwa ko menene tabbas yana da tasiri a kanta ,,, Mhamah ce ke tafiya cikin takun ta irin na isa tayo bayan gidan da alama dai tana jin dad'in ruwan da akeyi ne har zata wuce sai kuma ta tsaya wajen get d'in ta qarasa da mamaki su kuwa duk sun gama firgicewa dan abunda suka gani ya matuqara razana su ga wani kuma wannan babu shakka idan suka bari ta sani shikenan anyi gamo.. A tsanake tace naga kamar an bud'e qofar nan ko??? Qasa sukayi da kai su duka, Taku biyu tayi sannan tace naga alamar hakan ne ko kuwa zaku ce a'a ne,, Shugaban su ne ya d'ago ya kalle ta yayi saurin maida kai qasa yana mamakin irin matar nan me kamar aljana qofar da aka bud'e an kuma mayar an rufe ta ruff kamar yadda take daa' amma har ta gane an bud'e ta lallai y'ar baiwa ce haihuwar sa"a , Katse shi tayi ta hanyar kiran sunan sa a tsawa ce, Pandhe?!!!!!! Da sauri cikin yaren su yace na'am ranki ya dad'e , Na zata ba sai na tambaya waye ya bud'e qofar ba kuma da izinin wa aka bud'e ta , Cikin kame kame yace.. Kafin yayi magana tace ka tabbatar abunda zaka fad'a min gaskiya ce idan ya kasan ce sa'banin haka??? Da sauri Yace yalla'bai qarami ne yace a bud'e ta yau tanan ya shigo gida, Tsamm ta tsaya tana nazari kafin ta juya tabar wajen kai tsaye sashin sa ta nufa... Tunanin abunda zeyi mata ta farfad'o yake yi kamar daga sama yaji ana qwanqwasa qofar d'akin tare da kiran sunan sa.. Bethaaa.. A hankali da kuma firgici ya furta mhamah????? Wayyo ubangiji na shikenan tawa ta qare tayaya zan hana mhamah shigowa ina zan 'boye reetha har mhamah baza ta ganta ba??? Qara kiran sa take tana qwanqwasawa, Shi kuwa duk ya gama tsora ta da kyar yayi ta maza yace mhamah ina zuwa babu riga ne a jikina , Oh dan babu riga a jikin ka shine baza ka bud'e min ba na gaji da jiran ka fa' 'Daukar wata rigar yayi ya saka qirjin sa duk a waje lafkeken bargo yaja ya lullu'be ta.. danne duk tsoron sa yayi ya bud'e ta zuba masa ido tana nazar tar sa qasa yayi da kai dan kuwa idan ya bari qwayar idon sa ta shiga cikin tata shikenan komai ya watse , Bethaa Kace babu riga a jikin ka baza ka bud'e qofa ba to yanzu meye marabar ta da babu??? Murmushi yayi a shagwa'be yace mhamaah??? Kai rufe min baki anan meyesa ka bud'e qofar baya ?? Sosa kai ya shiga yi yana qara sadda kan sa qasa yace mhamah to ai na jiqe ne shiyasa kuma naga nan tafi kusa da sashi na, Runtse ido yayi da qarfi.. a cikin ransa yana me furta Astagfirullah yauce rana ta farko da na ta'ba sambad'awa mhamah ta qarya bana fatan wata ranar tazo wadda hakan zata qara faruwa, Ohh da kasan na hana ka shiga ruwan sama shine ka biyo ta baya ko??? Kaga ai bazan ganka ba.. to gashi Allah ya kawo ni, Kama kunnen sa tayi ta murd'e a hankali tana cewa zaka kuma ??? Kanne ido yayi yana cewa Wayyo wayyo bhabhai mhamah ta zata kashe ni dan allah kiyi haquri bazan kuma ba.. Sai kace wani wanda ta kusan cire kunnen🙄, Sakin sa tayi tace to idan ka kuma kuwa allah ne kad'ai ze cece ka ba bhabhai ba, To mhamah na yarda, Qoqarin shiga ciki take tana cewa yauwa dama ina son muyi magana maza zo ka zauna , Da sauri yace mhamah dan allah bani lokaci in nutsu kafin zan zo ma har inda kike mhamah yanzu sanyi nake ji, Bata son takura masa dan haka ta haqura ta fice, Ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa nagode maka Allah, Komawa yayi wajen reetaj yaga har lokacin bata farfad'o ba shafa kai yayi yana tambayar kansa to yanzu ya zanyi kenan kawai bari in watsa mata ruwa, Ruwan ya d'ebo ya zuba a hannun sa ya watsa mata amma shiru guntsa yayi a baki ya fesa mata cikin sa"a kuwa taja dogon numfashi, Zumbur ta tashi tana qwalla ihu , Ke kiyi shiru kar mhamah taji manaaa!!! Tsagaitawa tayi sai kuma ta fashe da kuka tana cewa itace fa itace tazo ta hau jiki na ka gani ka gani wallahi itace bana son ta bana sonta na tsane ta kace ta qyale ni wayyo ammah taaa!!! saurin hayewa kan gadon yayi yana cewa dan allah kiyi shiru nan fa a gidan mu kike ko so kike mhamah taji ne, Shiru tayi tana zuba masa ido tace yanzu yalla'bai gidan ku ka kawo ni kuma kace bazan yi kuka ba??? Wannan ce fa ta hau min jiki na, Cikin sassanyar murya da sigar lumana yace ki nutsu to ki fad'a min wace ce? Tsutsa mana kawai dan naje wajen bishiya shine ta fad'o min a jiki na ka kalla ka gani fa ta fad'a tana nuna masa hannun ta tareda fashewa da wani sabon kukan,,, Zubawa hannun ido yayi ga shatin hanyar tsutsar nan yayi jajir ya tashi yayi rututu da alama ma ta dad'e tana tafiya a jikin ta bata sani ba shauki ya d'ebe ta, Y'ar dariya yayi yace to wannan kuma shine abun kuka harda suma??? Y'ar qaramar hallitar nan do allah ki min shiru mana, Naqi ta fad'a tana noqe kafad'a gami da 'bere baki tace ni bazan dena kukan ba ka maidani gidan mu mana sai inyi kuka na a can nasan babu me rarrashi na amma ka kawo ni nan kuma ka hani inyi kuka na?? Kukan ma baza a bar mutum yayi a nutse ba ni dai ka maidani gida , Saurin janyo ta yayi jikin sa ya sanya bakin sa kan nata yana sumbatar ta domin hana kukan nata fitowa zazzaro ido tayi a matuqar firgice.. A hankali ta sauke ajiyar zuciya sai kuma tayi laqwas,,, Qwanqwasawa tayi sau d'aya kawai ta antayo tana cewa shadoww ???? Kazo inji bhai yana neman.... ,,, Kasa qarasa maganar tayi dan kuwa abunda ta gani yayi matuqar razana ta dan da nan jikin ta ya hau 'bari idanun ta suka qara girma la'b'ban ta na kakkarwa tana girgiza kai da kyar maganar ta fito.. Laa' ayaan laa' ha"ha" ayaaan!!!! A"A ayaan a"a ha'ha fa ayaan.... Fashewa tayi da kuka me tsananin gaske duk jikin ta ya hau mazari,. A tsananin firgice reetaj ta qwace tana zazzaro ido zuciyar ta na bugun ganguna.. tashi yayi ya nufi wajen ta fuska a had'e yake tambayar ta lafiya ??? A dake tace dama ashe kai d'an iska ne ban sani ba ashe dama haka kake ?? Har mata kake kawo mana cikin gida dama??? Ashe wannan karuwar ka ce dama shiyasa da ta kad'e ni kace ta gudu ko??? ashe dama kai ba mutumin kirki bane kai d'an iska ne ??? Murmushi yayi yace ohh da baki sani ba kenan ? To ai yanzu kinga zahiri ni d'an iska ne me kawo mata cikin gida yanzu wane mataki zaki d'auka?? idan kuma iskancin kike so yanzu zaki ga yadda akeyi, Ai kuwa sai na fad'awa mhamah yanzun nan kuwa duk sai kun gane kuren ku zaka gane ne mara kunya kawai me mugun hali,,, Maza jeki idan baki fad'a ba to baki cika ba , Ta qara fashewa da kuka ti fice da gudu, Itama reetaj fashewa tayi da kuka tana cewa kai yalla'bai meyesa zaka wani rungume ni ance maka nima irin ka ce nifa musulma ce fa ko ka manta ne nifa ba arniya bace fa, Dariya ya shiga qyalqyalawa har sai da tayi shiru ta zuba masa ido tana mamakin dariyar tasa, Meyesa kuma kake dariya?? Saboda ni arne ne ba musulmi ba y'an uwa na ma haka ni gunki hanumam nake bautawa mhamah ta kuma ghanesh bhabhai kuma shiva... Katse shi tayi da cewa dariya ma kake yi ?? Ka maida abun wasa ma kenan bakaji abunda ayaana ta fad'a bane yalla'bai nifa na lura kawai neman makasa ta kawai kake yi ka kawo ni gidan ku ka ajiye ni kawai salon su kama ni allah ka maidani gidan mu inyi kuka na sosai dan Allah yalla'bai kanaji tace zata gayawa mhamah shine kuma kake ma dariya abun ka????? To reetha idan banyi dariya ba kuka kike so inyi?? To yalla'bai ta tafi fa taje ta fad'a , Girgiza kai yayi yace baza ta iya ba Bata son duk wani abunda ze 'batawa mhamah rai nasan bazata fad'a mata ba gara ta bari abun a zuciyar ta amma nasan baza ta iya fad'a ba, Nidai yalla'bai ka maidani gidan mu dan Allah wallahi ina jin tsoro kuma nasan za suyi min fad'a, Sai a lokacin ya tuna hakan da sauri ya saka doguwar jallabiya ya fice yana cewa tsaya in d'auko mota . Be wani dad'e ba ya dawo yace ta taso hanun ta ya riqe har cikin motar tana shiga ya rufe ya koma mazaunin sa ya kunna mata wuta armaan sai qwala masa kira yake,, Reetaj tace yalla'bai d'an uwan ka yana kiran ka, Qara manne ta yayi yana cewa ke sharewa batun sa kinji idan na dawo duk wadda za ayi sai ayi , Sai da ya kaita har qofar gida ya tabbatar ta shiga sannan ya juyo , Ayaana Taqi saurarar kowa sai faman kuka takeyi ta kulle kanta a d'aki tunani da dama suna nema su sa kwanyar ta ta tsage meyesa ayaan ze kasan ce haka!??? Idan ta fad'awa mhamah wane irin baqin ciki zatayi jin cewar d'an ta da take matuqar qauna ya kasan ce d'an iska ne lallai zatayi 'bacin rai da yawa dan haka ta yankewa kanta shawarar baza ta fad'awa kowa ba , Zeeny. alina tayi iya shige da ficin ta ta nemo musu wani bokan wanda ake cewa har yafi wancan qwarewa dan haka akai masa laqani da mugun dodo abun take so da zafi zafi dan haka har sun sa ranar zuwa dan ganawa da shi su kai masa buqatun su,, Muhsin .. zaune suke shida mosoyiyar sa fauza.. Sai 'bata rai take yi ita a dole yasa musu ranar aure kawai ya aure ta shine in ba haka ba akwai matsala, Muhsin yace na rasa ina zan sa kaina na kasa gane meye mafita gaba d'aya gashi kwanan nan mami na ta takura min akan cewar awaaz bata haihuwa ita kawai jikoki take son gani,,, Wani makirin murmushi ta saki tace gaskiya ne na kasan ce me matuqar sa'a wannan babbar dama ce a gare ni wannan ne lokacin mu da ya dace ka gabatar dani a wajen ta, Muhsin yace kamar ya kenan ??? Kina ganin zata yarda na qara aure ne ??? Murmushi fauza tayi tace ai shine nace maka ga dama ta samu kar mu bari ta qwace mana zamuyi amfani da rashin haihuwar awaaz domin cimma burikan mu ba ce mata zakayi kai tsaye zaka qara aure ba ai kace mata tinda abun ya kasance haka kawai ka yanke hukuncin zaka aure ni domin farin cikin ta da yuwuwar za"a samu qaruwa wannan shine kawai ka fahimta ??? Wani sukurkutaccen murmushi muhsin yayi yace Allah sarki awaaz yarinya tana can tana fi'ili ni kuma zan auri masoyiya ta bata sani ba ma kuma da munyi aure kika haihu shikenan mami duk wata qaunar ta kanki zata koma duk da tana son awaaz sosai amma nasan zata soki fiye da awaaz d'in idan kika sama mata jika,,, Fauza ta murmusa tace mami idon ta ya rufe da neman zuriya ta damu akan haka sosai zata samu abunda take so daga gare ni a yayin da idanun ta suka rufe bata ganin kowa sai jikan ta ni kuma zan cika muradi na.. Muhsin gaskiya awaaz ta biya ni ban san da me zan saka mata ba gaskiya da ta zama silar aure na da kai nagode mata sosai Allah yabar qauna kace ina gaishe ta dan Allah, Muhsin ya d'an zaro ido yace tabb ban shirya rigima ba gaskiya bazan 'bata mata rai ba ban da lokacin rarrashi ai har a gama komai ayi auren har a haihu baza ta san anyi ba bare ma ta sako ni gaba....... Mhamah... Ta kasa zama sai kai kawo take a d'akin ta roooh Da aslam suka shigo ganin haka yasa roooh yace mhamah me yake faruwa ne ??? Ohh Allah roooh ban san meyesa bethaa ya bud'e qofar baya ba.. amma dai haka kawai inaji a jiki na kamar ba haka nan bane hankali na ya kasa kwanciya... Shiru tayi kafin ta qara cewa da yuwuwar mad'aukar gidan tana aiki kuwa??? Da alama zan bincika in gani,,, Gaban sa ne ya fara fad'uwa yayi shiru ya kasa cewa komai......... Aslam da be qara sa shigowa ba yanajin abunda mhamah take cewa hannu ya d'ora a kai yana zazzaro ido yace................ Har sun qwalala ido suji abunda ze ce 👭to qwalelen ku😜😜🤪🤪🥴🥴🥴😝😝 Comment and share dan Allah🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi 🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *57~58* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* ..tinda mhamah take irin wannan maganae tabbas akwai wani abunda bhaiya yayi to yanzu meye abunyi ??? Ya kamata in riga mhamah zuwa na gani abunda ya faru in yaso kawai sai na goge komai kafin tazo,,, Fasa shiga yayi da gudu ya nufi d'aki na musamman wanda aka tanada dan madaukan tsaron gidan da na'urori kuma da yake shine shugaba ta wannan fannin shiyasa yake iya sarrafa komai shi ya karanci wannan idan ba shi ba duk yawan y'an gidan babu wanda ze iya kowa da fannin da yafi qwarewa sai dai mhamah itace y'ar komai da ruwan ka tana iya komai kuma a sannu a nutse saboda Allah ya bata kaifin basira takanyi nazari sosai akan abu kuma cikin ikon Allah sai ta gane inda ya dosa, Jikin sa har 'bari yake ya fara dube dube cikin sa"a kuwa komai ya bayyana ganin bhaiyan sa ya rungumo mace daga motar sa abunda ya d'aga masa hankali sosai ido ya zaro yana cewa bhaiyaa??? Qara zuba wa na'urar ido yayi har lokacin da ayaan ya shige d'akin sa da yake mad'aukar hoton d'akin nasa bata aiki hakan be bashi damar ganin abunda ya faru ba zazzafan huci ya furzar yace da sauqi ma ai magana yayi wa roooh ta bluetooth da suke amfani dashi ko a cikin gidan su musamman idan zasu rarrabu sukan yi amfani dashi dan sanin halin da d'ayan su yake ciki a razane yace roooh mhamah fa?? Wallahi akwai matsala bhaiya na gani da mace fa kuma a cikin gidan nan ,.. Murmushi kawai roooh yayi dan kuwa shi ya dad'e da sanin reeetaj baibaita maganar yayi kamar yadda sukeyi idan basa son wani ya fahimce su zasuyi magana da hausa amma babu lallai ka gane me suke nufi sai kayi dogon nazari.. Muna jone e. Wuta.. Zalla Aslam yace yanzu ma kuwa dan Allah kar ka bari ta zo yanzu... Kafin ya rufe baki yaga mhamah tazo wajen qofar tana qwanqwasawa tare da kiran bethaa zubewa yayi a wajen yana juya kai a mutuqar razane yake cewa... Mhamah ha"ha dan Allah karki shiga bhaiya kar ka bud'e fah mhamah a"a mhamah kiyi haquri dan Allah mhamah'""" Duk yabi ya kid'ime sai surutai yakeyi ya ma manta cewa abun ya riga ya faru tin d'azu kawai yana kallo ne bayan an gama.... Qoqarin tafiya zuwa d'akin mhamah takeyi anan ne fa roooh shima ya fara gigicewa tsawa ya daka wa aslam da ya kasa ta'buka komai... Kayi da wuri manaa!!! Baka da lokaci fa!!!!! Kana ihu akan abunda ya wuce,,, Juyowa mhamah tayi ta gwarara masa ido cike da tuhuma tace... Da sauri aslam ya tashi yana cewa yanzu yanzu ma kuwa roooh dan Allah karka bari tazo qoqarin goge duk wata hujja da zata nuna alama ya farayi,,, Da waye kake magana haka????? Da sauri ya tsige bluetooth d'in ya soka a aljihu ya fara Kame kame cike da rashin sanin abunyi mham... Mha.. Da.. Au.. Tsawa ta daka masa yayi saurin dawowa hayyacin sa besan lokacin da ya zundumo mata qarya ba ba tare da ya shirya ba yace da ni kad'ai nake dama mhamah dama ina son zuwa saudi arabia ne to.. Ku..kuma. Dama.. Fa ina son gaya.. Gayawa... Katse shi tayi da cewa bhaiya ba??? Da sauri yace ehh mhamah ko zaki fad'a masa bana so yace a"a, Kai 'bace min anan kaje ka gayawa bhaiyan ka duk abunda yace dashi zakayi amfani banada ikon da zance kaje ko in hana ka zuwa duk abunda yace kawai shikenan bani waje banida lokacin shirmen nan naka mutum sai zafin rai kai kad'ai ma kana yiwa kanka fad'a, Ficewa tayi.. da sauri ya mayar yace aslam ka gama ??? Ha"ha roooh kai ma kayi wani abu mana kaja hankalin ta , Roooh yace ina zuwa maza ka raba min wutar gidan duka, Kamar yadda yace haka aslam yayi , Kashe wutar da akayi kuwa yayi nasara wajen daqile mhamah,,, Kafin ta qarasa shukreey tace mata ammuu tace dan Allah tazo wai ayaana sai kuka take ta rasa yaya zatayi mata, Hakan kuwa shine ya mantar da mhamah akan abunda take son yi har su aslam suka kammala abunda zasuyi, (Kunci sa"a yalla'bai d'in naku ya tsira wannan karon😎😎 amma in kere na yawo zabo na yawo wata rana za"a had'u😂😂) Reetaj.. Komai dawo mata yake kamar a mafarki duk ta kasa nutsuwa ko abinci ta kasa ci har wani zazza'bi zazza'bi ne yake naman kama ta, Ayaana.. Kukan ta take yi iya qarfin ta babu yadda mhamah batayi ba akan tayi shiru amma abun yaci tira kowa yayi rarrashin duniya taqi gashi dare yayi kowa hankalin sa yaqi kwanciya dan kuwa juyin duniya taqi fad'ar abunda yake damun ta.. Mhamah tasan makarin ta dan haka tace ayaana maza jeki kice bhaiya yazo ina neman sa, Bata son yiwa mhamah gardama dan kuwa gardama yana d'aya daga cikin abunda ta tsana dan haka ta tashi tana kuka ta nufi sashin sa, Lokacin yana zaune yana danne danne sai gata ta shigo a tsaye ta tsaya masa tsege taqi magana sai aikin kuka,, Sun 'bata lokaci a haka kafin yayi wasu y'an tofe tofe a hanun sa na dama sannan ya tashi finciko ta yayi ta fad'a jikin sa ya d'ora hannun akan goshin ta cikin lokaci kad'an tayi qasa ta zube a wajen rajaf kamar macijin da aka zarewa dafi bacci me nauyi yayi sama da ita.. Tsalleke ta yayi ya wuce ya kalli armaan da ya shigo yanzu yace bhai d'auki yarinyar nan ka maida ita wajen ammuu ko mhamah , Armaan beyi musu ba ya d'auke ta ya kaiwa mhamah ita sannan ya dawo, Washe gari.. Reeetaj bata je aiki ba dan kuwa har yanzu bata dawo dai dai ba. Ayaan ma sam beji dad'i ba shiyasa ya tashi da wuri, Ayaana kuwa da safe sai da kyar ta iya tashi saboda mugun ciwon jiki da takeyi sai da temakon ayaat ta samu ta d'an miqe tini ciwon kai ya kama ta saboda tunane tunane gashi ayaan ya kuma kulle mata kai ta rasa meye abunda yayi mata har baccin nan me nauyi ya sure ta, Roooh da aslam suna zaune suna d'an ta'ba hira aslam yace roooh nifa ina jin tsoron abunda ze afko a gidan nan dan kuwa akwai matsala fa ban ta'ba tunani koda da sunan wasa zanga irin abunda na gani jiya ashe dai bhaiya da gaske yana da wata abokiya?? Murmushi roooh yayi yace eh mana ni tin ranar da ze tafi india na santa kuma da alama ya shaqu da ita sosai kuma babu shakka ma soyayya ce kuma me tsanani banajin bhaiya ze iya rabuwa da ita shiyasa kaga ina ta damuwa tabbas zeyi baqin ciki sosai a rayuwa bhai aslam baka ga har na fara ramewa ta kai ba?? Nasan akwai baqar badaqala kuma gaskiya rayuwar ta abun tausayawa ce shine kad'ai wanda ya kamata ya zame mata bango dama dai mhamah baza ta raba su ba amma nasan dole hakan zata faru... Jiki a sanyaye aslam yace kaiih shiyasa fa wallahi jiyan nan duk na tsorata gani nake kamar shikenan an gama nasan wallahi idan taga wata tare dashi ba shi kad'ai ba mu kan mu tamu tagama qarewa wai ni a ina ma ya same ta dan Allah, Roooh yace na bibiye ta na kuma gane wacece ita ita ba y'ar kowa bace y'ar mutane ce kamar dai kai kuma babban qalu bale ne a gaban ta dangin ta duk sun qita saboda wata muguwa ta rusa Mata farin cikin ta.. Hmm a yanzu babu inda take ra'ba taji sanyi sai wajen d'an uwan mu dan haka koda yanzu yazo yace min ze aure ta zan kasance ina bayan sa, Aslam yace gaskiya nima haka ko babu komai farin cikin bhaiyan mu ai namu ne, Sithara da ta dad'e a wajen tana jin abunda suke fad'a da sauri ta bar wajen tana fashewa da kuka shikenan wata qaddarar ta afku ita ta kamu da soyayyar mutumin da bata ta'ba sanin asalin sa ba tasan a ina yake ba kawai daga ganin sa soyayyar sa ta sarqe ta kuma tasan koda ace tasan inda yake ta samu soyayyar sa to fa a gidan su baza'a ta'ba bari ta aure shi ba gashi ita kuma tana jin idan ba shi ba to gaskiya zata kasance ba aure har ta mutu yanzu gashi shima bhaiya ya kamu da son wata bare wadda ko ana ruwan wuta da qanqara baza"a bari ya aure ta ba idan ma suka san da cewa yana soyayya da wata shi kad'ai ma babban tashi hankali ne ita kanta idan ta bari aka gane ta kamu da son wani babu shakka aure zasuyi mata ko bata shirya ba ko da kuwa kashe kanta zatayi bayan auren kuka take yi sosai abun yayi matuqar damunta, Da sannu sannu.. Roooh aslam islam sun jero za suyi cikin gida ayaan ya kira sunan roooh duka suka zo a ladabce dan kuwa daga yanayin kiran ma zaka gane na manyance ne... Fuska a had'e ya tsura masa ido qasa yayi da kai dan shi besan laifin da ya aika ta ba, Sama taka yaji wani wawan shigaggen mari a kumatun sa .. Dafewa yayi ko d'agowa beyi ba, Rai 'bace ayaaan yace bance kar na qara ganin ka da sarqa a wuya ba??? Ko kai kafiri ne??? Girgiza kai kawai yayi. Ayaan yace bani ita nan, Ciro ta yayi ya miqa masa ya kar'ba sannan yace na kuma gani ka saka ta kai da ba arne ba kazo kana wani sawa mutane sarqa kamar wani d'an daudu ware daga nan ko na shola ka yanzu, Wucewa yayi kamar ze hantsila sauri sauri yakeyi jikin sa sai kakkarwa yakeyi idanun sa kuwa sunyi murtuk kai tsaye sashin su ya nufa su aslam suna bin bayan shi ko kallon su beyi ba islam ne ya fara qoqarin bashi haquri ai kuwa yayi kanshi da fad'a sama sama sai da ya gama zazzaga masa masifa sannan yayi shiru sai kai kawo yake yi a falon ya kasa zama zuciyar sa sai tuquqi take ya rasa ina ze sa kansa, Misalin qarfe 10:00pm Suna zaune shida armaan suna hira aslam da islam suka shigo kansu a qasa,, Kallon su armaan yayi yace lafiya kuke kuwa??? Aslam ne yayi qoqarin cewa bhaiya rooooh , 'Dagowa ayaan yayi ya kalle su yace hmmm??? Aslam yace bhaiya roooh yaqi nutsuwa ko Abinci yaqi ci , 'Dan tsaki yayi yace kuje kawai , To suka ce sannan suka juya, Armaan yace yau ka ta'bo wutar baya kenan sai rigima yana can zuciya ta hana shi zama hamagon d'an uwa na , Ayaan yace ai tara ce take dukan goma kaima ai haka kake ba wani banbanci ku dinga sawa ran ku salama dan Allah kamar ba maza ba?? Armaan yace eh ba mazan bane mata maza ne , Murmushi kawai ayaan yayi ya tafi sashin mhamah, Tana zaune a falo tare da shukreey tana koya mata karatun alqur"an ya shigo kusa da ita ya zauna kamar baze magana ba sai kuma yace mhamah roooh fa, Tace uhmm ka mare shi ba??? Qasa yayi da kai yace eh mhamah baya jin magana ne nace ya dena saka sarqa amma yaqi kawai shine na mare shi ya 'bata min rai ne, Murmushi tayi tace yayi daidai kayi abunda ya dace nima nace ya dena yaqi sai yace wai shi kwalliya ce amma dai yanzu da ka nuna masa 'bacin rai ta yuwu ze dena... To amma mhamah yaqi cin abinci fa kuma nasan ko bacci baze iya yi ba, Shiru tayi kafin tace baka son 'bacin ran d'an uwan ka gashi baka iya rarraahin sa ba ya kamata ace ka koyi sarrafa shi amma sai dai kazo kace min mhamah wata rana idan ya kasance bana nan fa???? Sai ka zuba masa ido kenan kai fa d'an uwan sa ne ya kamata ka iya rarrashin sa.. Karka damu kawai kaje ka ci gaba da abunda kake yi zan shawo kansa kaji ko??? To mhamah, Tashi yayi ya koma ita kuma ta nufi sashin su,, Meyesa kake ta fushi har haka ne roooh ?? A zuciye yace mari na fa yayi ya za"ayi ya mare ni haka kawai ni kawai mhamah ki barni kawai ni dai, Abu me sauqi ruwa me d'an banzan sanyi ta d'akko ta tsiyaya masa ta bashi da yaqi kar'ba sai da tayi masa da gaske sannan ya sha,, Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya fara kuka.. Shikenan ta wucu... Bayan ta d'auki tsawon kwana uku bata je ba sai a na hud'un ta koma kamar babu abunda ya faru tini ta watsar da komai gigi da rawar kai kuwa babu abunda ya ragu... Tsura masa ido tayi shi kuwa sai aikin sa yake d'an murgud'a baki tayi kafin tace yalla'bai ina da magana, Murmushi yayi yace ina ji ai, Wai da gaske kai ba musulmi bane?? Sororo yayi yana kalllon ta kafin yace na zata kinfi kowa sani na ashe ba haka bane ?? Meyesa zakiyi min wannan tambayar?? A tunani na koda wani ne ya fad'a bazaki yarda ba bare kuma ke ki fad'a da bakin ki,,, Kodan kinji na fad'a haka ranar nan?? Tace to eh mana yalla'bai ai ni na d'auka da gaske Haba ke kam da wasa nake miki saboda kin kirani da haka ne yasa nima nace miki haka kuma gatse nayi miki ba da gaske ba duk dangin mu gaba da baya duk musulmi ne.. Kina d'auka a india babu musulmi ko ?? Gyad'a masa kai tayi,, Yace akwai su kuma akwai addinai kala kala suna da yawa ne shiyasa ba"a gane adadin su kuma a yanayin shigar su bazaki banbance su ba shiyasa, kuma ba'a fiye nuno su a film ba shiyasa bazaki sani ba duk da ke bama kallon indian film kike ba amma nasan awaaz d'in ki tana kalla kuma itace take baki labari ko??? Eh mana kuma tace min babu musulmi sai y'an kad'an shiyasa ma na yarda kai ba musulmi bane, Murmushi yayi yace to yanzu ai kinji dil ko?? Tace eh.. Yauwa to yalla'bai wai wannan zanen meye yake a dokin wuyan ka??? Murmushi yayi yace wannan hatimi ne na tambarin dangin mu , Tace kenan yalla'bai d'an gidan ku kawai ake yiwa ??? To wai kuma da zafi?? Kuma ana yiwa mata ma kuwa??? Cikin tarkacen kayan abincin sa ya zaro wata y'ar qaramar wuqa nufar inda take yayi da sauri ta tashi tana cewa yalla'bai lafiya ba dai yankani zakayi ba dai ko??? Taso bashi dariya amma sai ya cije yace eh ba yanka ki zanyi ba hatimin zanyi miki sai ki bawa kanki amsa,, Zaro ido tayi tace kai??? Yalla'bai rufamin asiri,,, Bata gama rufe baki ba yace naqi, Aa yalla'bai temaka dai kai da kace sai y'an gidan ku ma ake yiwa shine kuma zakace zakayi min ka yanka jiki na da wuqa kuma ina zaune??? Tab.. To idan kika bari nayi miki ai sai ki zama y'ar gidan kema , Ahhh yalla'bai??? na shigenge tayaya zan zama y'ar gidan ku banda neman rigima??? Qasa yayi da murya yace to idan ya kasance d'aya daga cikin y'an gidan mu ya aure ki fa?? Kinga kuwa kin shiga cikin su,, 'Bata rai tayi tace yalla'bai wannan wace irin magana ce ni wallahi tayi min tsauri da yawa ni idan kana yi min irin ta bazan kuma zuwa aikin ba na haqura gobe ma ni bazan zo ba kuma yanzu zan tafi,, Tattara inata inata tayi ta tafi gida, Kamar yadda tace baza taje aikin ba bataje d'in ba, Ya tabbatar da gaske take... Irin tsoro da banbancin da take nunawa dangin sa abun ba qaramin damunsa yake yi ba............. Suna zaune a falon su kowa tunani yake yi, Kamar daga sama yaji armaaan yace bhaiya ka fad'a tarkon so ko??? Shiru yayi na wani lokaci kafin yayi murmushi yace qwarai d'an uwa na babu shakka na kamu da sonta... Ina son ta sosai kuma bana jin zan iya rayuwa me dad'i ba tare da tana gare ni ba.. Soyayya ta a gareta ba irin ta sharholiya bace bhai zan aure ta......... wannan shine maudu'i na a yanzu shi na saka gaba kuma na riga nayi qudurin hakan... Bhai ina jin tamkar itace zuciya ta.. Ji nake tamkar itace bugun numfashi na.. Ji nake tamkar idan bana tareda ita bazan iya rayuwa ba..... Ina ji a jiki na cewa itace mahad'in rayuwa ta......... Rayuwa a waje na bazata yuwu idan babu ita ba..................................... Wani mugun jiri ne ya fara d'ibar ta wanda yasa ta dena ganin haske sai duhu zaman y'an bori tayi akan kujerar falon nasu tana dafe qirjinta da yake tsananin bugawa a hankali tace... Bethaa.......... Mhamah????? 😜 ina son ku masoya na😂😂 Comment and share Dan Allah 🙏🙏🙏 Karku manta da sharhi🥰🥰🥰 https://facebook.com/groups/575599953675542/ *💫💫ANNURI WRITER'S ASS.*💫💫 (Annuri is the best) *(A.W.A)* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FEViiYLkmiwKIUEZc2PcLD *SIRRIN QETA* *Page* *59~60* *by yar gatan annuri writers* 🎉🎉 *Indo ce..*🎉🎉 *بسم الله الر حمن الحيم* Murmushi armaan yayi yace dama nasan haka zata faru.... Bhaiya nima ina sonta.. Bana d'aya daga cikin wanda zasu qi son abunda kake so ina bayan ka... zanji dad'i idan farin cikin ka ya samu nima shine farin ciki na amma nasan akwai qalu bale a gaba tabbas bhaiya baka gudun abunda zeje yazo ??? Murmushi yayi yace na shirya tsaf na shirya wa ko mene ne duk wani 'bacin rai ko qunci baze sa na fasa ba na riga nayi wa kaina alqawarin samar mata da farin ciki har lokacin da zan bar wannan duniyar kayi min fatan alkairi kawai d'an uwa na,,,, Armaan yace to allah ya taqaita fitina,,, A falo kuwa ammuu bayan tayi zaman y'an bori kan kujera kuka ne ya qwace mata cike da tausayawa take cewa mhamah ayaan mhamah baza ta amince ba ayaan meyesa so zeyi maka irin wannan yankan qaunar tabbas mahaifiyar ka baza ta amincewa hakan ba ni dama na sani shiyasa tin farko banso suyi abunda sukayi ba shiyasa ban goyi baya ba amma sai da hakan ta faru yanzu ga irin ta nan ina me cike da tausayin ka d'ana... ina jin tsoron makomar da wannan abu ze janyo amma Allah shine yasan sirrin dake 'boye a cikin wannan al'amarin shi yafi mu sanin abunda yake nufi da hakan... Amma tabbas lokacin shiga wata waa'qi'ar yayi.... Jikin ammuu yayi matuqar sanyi ta tsora ta sosai abun ya dame ta ta rasa waye zata fad'awa taji sanyi........ Zeeeny ce gurfane a gaban bokan su tayi masa bayanin komai da irin abunda take so yayi, Y'an tsubbace tsubbacen sa ya hau yi dan da nan jikin sa ya hau tsuma alamar tsoro da razani ta bayyana a gare shi... Ido zeeny ta zuba masa tace ya akai ne meye ya faru??? Tunanin abunda ya gani yake yi lallai wannan mutuwa ta ta kawo min har inda nake wannan mutumin ai baze sihirtu ba amma dai bazan bari wannan dukiyar ta wuce ni ba kuma ban san tsoro ba ni sai yau d'aya bazan bari suga gazawa ta ba bazan nuna tsoro ba kuma sai na tatsi rabo na nima saina kar'bi kud'ad'e yanzu kawai cewa zanyi ta kawo kud'i komai ze yuwu zatayi nasara dama irin su haka kawai suke son ji,,, Kallon ta yayi a dake yace kamar anyi an gama zaki samu duk biyan buqatun ki idan akwai abunda yafi wannan ma zaki samu saboda ke d'in me sa'a ce babu abunda ze gagare ki yanzu kawai kud'i zaki bayar masu yawan gaske dan kuwa wannan lamari sai an dage an tashi tsaye,,, Batayi gardama ba ta shaqa masa wasu da cewar zata dawo,,,,, Reeetaj zaune suke a ofishin yalla'bai sai surutu take masa ita da ameeed shi kuwa sai dai idan sun bashi dariya ya dara kawai, Kallon sa tayi tace yalla'bai??? Wai kai har yau baza ka canja ba ne??? Nifa na gaji da ganin ka da irin kayan nan saboda haka tashi yanzu muje a gwada ka ayi maka shadda ka saka ranar jumu'a d'in nan... Zeyi magana ta katse shi da cewa... Aaaa yalla'bai dan Allah kar kace komai... kawai ka tashi muje har na siyo maka shadda nasan fara zatayi maka kyau dan haka kawai d'inki ya rage kuma saura ka qi sakawa kaji ko??? Tashi muje yanzu jiran ka nake akwai wani me d'inki a unguwar mu can zamuje kawai yayi maka d'inkin, Yamutsa sumar sa yayi yace ohhhh yanzu... Saurin katse shi tayi da cewa Tsaya yalla'bai baka qoshi da shayin bane?? Idan shayin zaka sha sai kasha a mota amma yanzu baka da wani uzurin da zakace baza kaje ba kuma saura idan munje kayi min wannan yaren naku hausa kawai zaka dinga yi kar kayi wani yare har su gane kai ba bahaushe bane kaji??? Gyad'a mata kai yayi ya tashi tana gaba yana binta zangai zangai , Ameed ne direba yayi shiru kawai ya zubawa sarautar Allah ido dan kuwa shi be ta'ba ganin mutumin da ya mallaki lokacin yalla'bai ba ma bare kuma nutsuwar sa tunanin sa da hankalin sa ra"ayin sa kusan ma ace rayuwar sa gaba d'aya duk da bashi da fad'a bashi da hayaniya ba tashin hankali amma yana da tsauri kuma baya son a gardama kuma yafi son abunda ya fad'a kawai shine Amma duk wannan zamanin an wuce reetaj ta gama malleke komai wai yau yalla'bai ne yake bin wata mace yuuu yuuu kamar wani bawan ta, Koda suka je me d'inkin yana ganin ta dashi yace reetaj ina kika samo mana ba indiye kuma??? Zaro ido tayi dan kuwa a nata nazarin idan beyi yaren su ba baza'a gane ba indiye bane , Sunkuyar da kai qasa ayaaan yayi yana wata y'ar miskilar dariya tare da bawa shiriri ta irin na reetaj jinjina da ban girma ban da quruciya mutumin da idan baka san asalin sa ba baza ka ta'ba cewa yama had'a iri da baqar fata ba shine wai baza a gane ba bahaushe bane,,, Hararar sa reetaj tayi ya dena dariyar sannan tacewa salisu kai dai kawai ka gwada shi kayi masa d'inki ba sa ido akace kayi ba kaji ko?? To salisu yace yana rawar jiki ya auna ayaan bayan ya tambaye shi irin d'inkin da yake so reetaj d'in ce tayi tsaram tace ayi masa mara ado kawai asa masa ma'ballai masu kyau irin d'inkin da yake wa yaya muktar d'in ta, Salisu ya amsa da cewa gobe za a kar'ba , Gida ta wuto daga can shi kuma ya koma tare da ameeed , Ranar jumu'at...... Ya sha farar shaddar sa kamar sabon ango tayi masa matuqar kyau sai bazama qamshi yake yi ya fito duk suna falo tinda mhamah ta gansa taji zuciyar ta ta buga ido ta tsura masa tana mamakin abunda ya canja mata d'an ta daga d'abi'ar sa ta daa' wadda babu yadda ba'ayi ba akan ya canja yaqi haka ranar nan tayi danbun bhabhai wai har dashi ake ci abun ya bata mamaki matuqa mutumin da babu yadda bhabhai d'in sa beyi dashi ba akan ya dinga cin irin abincin da yake ci amma yaqi wai meye yasa hakan ne????????? Ayaaat ce ta kalle shi sama da qasa tace bhaiya sai yanzu ka fito a asalin bakanon ka, Dariya yayi yace Allah ko?? Sthara tace bhaiya kuma wallahi kayi bala'in kyau anya kuwa ba eh...a...haa.. Ba..., Ke bana son is...k..a ya fad'a yana hararar ta , Khaireey yace bhaiya wallahi kayi kyau sosai kamar ranar auren ka , Kai shakiyi ka ta'ba ganin ranar ne da har kake wani qissimawa harda d'orar wa??? Ammuu tayi murmushi me cike da tausayawa tace da gaske ne bhaiya kayi kyau sosai kuma ka tambayi mhamah kaji,,, Kallon ta yayi tayi masa murmushi hakan ya nuna masa alamar ya had'u, Qarasawa yayi wajen ta ya zauna yace mhamah zan fita, Kansa ta shafa tace Allah ya dawo da kai lafiya ka kula kaji ko? Amma dai kayi kyau wannan jumu'ar ta yau ta kasance ta musamman ce... kowa zeyi mamakin ganin ka haka kamar yadda nima nayi.. ka fita da addu"a kiyayewar Allah tana tare da kai insha Allah, Allah ya kare ka yaro na,,,, Murmushi yayi ya amsa da amin sannan ya fita kowa sai da ya yaba wannan kwalliya tashi, Har wani salon taku yake canjawa dan kuwa jinsa yake tamkar wani sarki Allah Allah yakeyi yaje wajen reetaj taga yadda ya hasko kamar tauraro a cikin kayan da tayi masa kyautar su ji yake yana matuqar son kayan sosai... Sauri sauri yake dan kuwa yasan idan ta ganshi dasu zataji matuqar dad'i, Ya saka qafa kenan a wajen gidan yaji wani abu daga sama yayi masa wanka fesss da kyar ya iya bud'e idon sa saboda garin kalar da aka sheqo masa ja da blue da yalo kaloli da dama, Kallon shaddar sa kawai ya farayi yaga tayi bud'u bud'u d'aga kai yayi sama dan ganin wanda yayi masa wannan cin mutuncin duk da yasan kwanan zancen baze wuce ita ba,,, Daga ita sai wasu y'an qananun kaya riga da wando gashin nan nata baja baja tsalle take tana dariya cike da farin ciki tace bhaiyaaa!!!!!!!!!!! Ina taya ka farin cikin ranar holly a dawo lafiya kace ina gaishe ta,,, A hankali ya tambayi kansa ranar holly kuma a yau ??? Aa qarya take yi yarinyar nan kawai dan taga na sa sabuwar kaya shine zatayi min wannan tsintsinar rashin algaitar??? Sakowa tayi ta zagayo inda yake a gaban sa ta tsaya ta warara masa ido cike da rainin hankali tace sadow ya dai??? Kana sauri ne kaje ka nuna mata kwalliyar ba ??? Har wani cewa suke kayi kyau,, Murmushi tayi tana Ta'be baki tace ni banga ma wani kyau a nan ba gara ma ace ba kaya a jikin ka wala'alla kafi ma kyau amma ka wani saka farin abu kamar wani fatalwa kai bakaji ma kunya ba wai??? Sai wani d'od'ana ka suke kai kuma kana wani fasa kai to sai ka fita mu gani sai dai wata kwalliyar amma ba wannan ba kuma idan zaka shekara kana yin kwalliya suna cewa kayi kyau to fa ka sani baza ka ta'ba fita da ita waje ba iya cikin gida zaka yi duk abunda kake so amma ka sani banda bare a cikin shirgin mu kar a kawo mana dai y'ar baqa ace a gidan mu, Kaje ka canja kaya ka saka wanda ka saba sakawa sannan ka fita nasan dai kayi ne saboda ita to kuwa baza ta ga wannan ba tamun dai da bata son gani itace kuma idan kana ganin zaka iya to mu zuba d'an halak ka fasa, Daga haka ta juya tana karairaya ta bar wajen, Mhaaaaamaaaaaaaaaah Ya qwala mata kira da sauri ta tashi tayo waje suka biyo bayan ta rungume ta yayi ya fashe da kuka ,,, Itama rungume shi tayi tana shafar kansa tare da hura masa iska a kunnen sa har ta samu ya nutsu Sannan tace bethaa ?? Fad'a min ya akayi meye ya faru haka??? A shagwa'be yace mhamah ayaana ce kawai ta watsa min kala kuma wai bazan saka sabon kaya ba ni kuma gaskiya idan ba dasu ba bazan fita ba kuma bazan qara ko magana ba kuma kuka zanyi har nan da dare kuma mhamah ina son kayan sosai,,, Shiru tayi kafin ta kalli rooooh tace ina ne ake samun irin wannan kayan ??? Da yake suna shiga lungu da saqo yasa be sha wahalar gano wajen ba yace zanje in siyo masa, Yayi kyau kayi sauri sannan a kai d'inki a d'inka kuma cikin lokaci yanzu ka kawo masa ya saka ina so yaje masallaci da su, Kallon sa tayi tace hakan yayi maka??? Shiru yayi sai ma sakin ta da yayi ya koma wajen abbhai , Janshi yayi suka koma ciki,,, Haka yayi ta mazga musu shagwa'ba iri da kala ya hana kowa sakat.... Wayar sa ce take ta faman ihu mhamah ta miqa hannu ta d'auka...... Miqawa sithara wayar tayi tace kice baya cikin yanayi koma waye,, Da sauri sithara ta kar'ba dan kuwa tasan kwanan zancen samu tayi ta lalla'ba tabar wajen sannan ta d'aga, Reetaj tace hello yalla'bai ya na jika shiru??? Sithara tace ai bavie in gaya miki bhaiya