🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 4 Page 79 & 80 "Yayi saurin danneta tareda ɗora lallausan lips ɗinshi akan nata, yariƙe duka hannayenta baya, lokaci ɗaya wani irin abu yasaukar musu, ido yazuba mata yana kallon kyakkyawar fuskarta kafin yalumshe nashi cikin shauƙin sonta da begenta yafara bata zazzafan kiss cikin wani irin salo me tsayawa arai,,,shiru tayi tana sauraren sakonshi wanda takeji kamar yana kashe mata duk wani kuzari dake jikinta,,sannu ahankali tafara maida mishi martani tareda zagaye ƙugunshi da hannayenta duka biyu, sosai suke kissing ɗin juna sam sheikh sudais yamantada cewar danya yasama mata nutsuwa ne yasa yayi kissing ɗinta sekawai abin yajuye, atake jikinsu yafara karkarwa. Sun ɗauki tsawon lokaci ahakan kafin yayi ƙarfin halin zare bakinshi daga nata yazare alkyabbar jikinshi tareda rigarshi tasama, yayi saurin koma mata kamar wani zaki shinshinarta kawai yakeyi yana lasar jikinta tako ina Hajiya babba kuwa tacika tayi fam se Haniniya takeyi, sheikh sudais kuwa daƙyar yasamu lalabo inda zip ɗin rigarta yake cikin zaƙuwa yayi ƙasa dashi tareda zubawa abinda ke fisgarsa ido wato na shanunta wanda suka ƙara cikowa sosai akan yadda suke, ajiyar zuciya yasauke akaro na ba adadi kafin yasauke bakinshi akansu...wani irin banƙarewa maisoon tayi tana faɗar "aushhh my sheikh ahhhh, tareda dafe kanshi akan nonon tana ƙara turomai su,,,aiko yasamu abinda yakeso yaɗora hannunshi akan ɗayan yana murza nipple ɗinta "washhh allahh naahh ahhhh my sheikhhhh so sweettt ahhhhhh, wayyyoo Allah wayyyoo nonona my sheikhhh daɗi ahh,ahhh,ahhh uhnm,uhnm my sheikhhhh,, tafaɗa tana wani irin banƙarewa....azabure sheikh sudais yamiƙe jikina karkarwa yace "wayyoo my butti zaki zautar dani yah Allah, yayi maganar a zauce kamar anfisgota, sekuma wace "ohhhh my goddd babyyy ahhhhh, yafaɗa adabirce jin saukar hannunta akan sheikh ɗinshi,,,,cikin wani irin salo maisoon kejuya abar deke cikin wandonshi datayi wani irin cika kamar zata fashe, wanda kenunida amugun buƙace yakeda matarshi. "Oshhhhh ya rabbi ahhhhhh alhamdulillah my butti alhamdulillah ahhhhhh, shine abinda yaƙara fitowa daga bakinshi jin yadda take murza kaciyarshi tana wani shafarta har kasan 2 Ball ɗinshi...gabaki ɗaya jikin sheikh sudais yaɗauki karkarwa domin yazo ƙololuwar buƙatuwa wani irin mazari kawai yakeyi yana sambatu cikin mugun shauƙinta. Cikin shammata maisoon tayi baya dashi yayi rigingine akan gadon yana kallon p.o.p zare wandon tayi kafin tazare boxes ɗinshi, inda take Hajiya yallaɓiya sheikh ta bayyana se Haniniya takeyi, bata damu da yadda taga girman abar yakomaba tunda izuwa yanzu tarigada tasaba dashi...itama cire tata rigar taƙarasa yi tareda sauran kayanta takoma tunɓur🙈 kana ta haura akan gadon tashiga lasarshi tun daga ƙafarshi tanayi tana mishi tafiyar tsutsa ajiki da harshen shi hartazo cinyoyinshi hakan take lasar tsakanin cinyarshi da penis ɗinshi amma sam taƙi taɓata, itakuwa se Haniniya takeyi yayinda daɗi yaƙume sheikh sudais seƙara ware kafafuwanshi yakeyi yanajin kamar yaɗora bakinta akan sheikh ɗin amma daɗin kuma dayakeji yadda take ruɗa mai jiki yahanashiyin wannan...hakan maisoon taɓata lokaci tana lasar wurin kamin tazo cibiyarshi, tazura harshenta cikin hudar cibiyar tana lasa kafin tashiga tsotsarta kamar jinjiri nashan nono..izuwa wannan lokacin jikin sheikh sudais inbanda cira babu abinda yakeyi, hakan hartazo ƙirjinshi nanma taɓata lokaci sosai tana yiwa nipples ɗinshi ƙwalale domin ko ɗaya bata taɓa ba, seda tayi yadda takeso kana tashiga lasar lips ɗinshi amma batayi kissing ba lasarsu kawai takeyi cikin wani irin ɗan iskan salo me wuyar koya, tajima tanayi kana tazo idonshi nanma seda tayi yadda takeso kana tasauke bakinta dede kunnenshi, tana lasa tareda huramai iskar bakinta. Wannan lokacin seda sheikh sudais yaƙanƙame jikinshi duka yana salati, kafin yadawo dede yaji saukar sexy voice ɗinta tana shasheka kamar wadda ake kanta tana zura mishi harshe cikin kunne tana wani ɗan iskan kukan kiss wanda duk wanda yajishi koda ba'a irin yanayinda suke yakeba doline hankalinshi yatashi balle shida ke cikin irin wannan yanayin, agigice sheikh sudais yace yah rabbi ya rabbi help mee wayyyoo my butti ohhhh sheathhh ahhhhhh, babyyyy, yafaɗa agigice yana waro duka idonshi akan mazaunanta dake kanshi ayadda take kwance ajikinshi su kaɗai ze iya ganin sabida yanayin kwancin datayi,tunda bakinta na cikin kunnenshi, cikin fitar hayyaci yake bin bayan tana da kallo jikinshi na cira jin yadda kaciyarshi kenutsawa cikin fadarta gawasu irin ni'ima dake zubowa akan kaciyar. Ita kuwa ahankali take shigar da abar cikinta tanayi tana sauke mishi wani irin kukan kiss me cikeda salon jan hankali, wanda yaƙara gigita duniyar sheikh sudais ya hautsina lissafinshi, wanda yasakashi riƙe mazaunanta da duka hannunshi biyu cikin dabircewa yace "wayyooo Allah naaaa my butti kishiga kafin na, na, nasome anan ashhhhh ahhhhh yah subhanallah auhhhhh butteyyyyy, yafaɗa ararrabe jin yadda abar tanutsa gabaki ɗaya acikinta shine ya haddasa mishi katsewar kalimomin bakinshi. Itama ido tarufe daƙarfi tana faɗar "washhh allahh my sheikhhh ahhhhhh, tafaɗa agigice kafin tashiga yin sama da ƙasa akan ruwan cikinshi, bakinta na dede kunnenshi tariƙe kanshi sosai tana ihu. "Wayyyoo my sheikh daɗi ahhhh so sweettt wayyyoo abunaa yah sheikh daɗi uhnmm,uhnmm wayyyoo Allahhh naahh ahhhh, hakan take ihu cikin wani irin yanayi...wannan ihu datakeyi gabaki ɗaya ya ƙarasa hargitsawa sheikh sudais tunani, ihun yakesonyi shima amma yakasa domin kuwa jinshi yakeyi a inda betaɓa zuwaba jiyakeyi kamar ana luluwa dashine wata duniyar, wani irin gurnani yakeyi wanda kai dajinshi kasan na tsananin jin daɗi ne gabaki ɗaya basa cikin hayya cinsu, sosai sheikh sudais yariƙe mazaunanta yana ƙara turmusa sheikh ɗinshi cikinta domin gani yake yadda takeyi abin zekarene, sun ɓata tsawon lokaci suna abu ɗaya kafin, yasaki wani irin ihu jikinshi na wara dawata irin hargitsa tsiyar murya me ɗauke da sauti me daɗin sauraro, "ahhhhhh alhamdulillah my butti alhamdulillah ohhhhhh ya rabbi ahhhhhh ahhhhhh my butti ahhhhh my wifeee daɗiiii wayyyoooo, sekuma yafara cira kamar ana zazzagarshi, kafin suƙara ɗaukar ihun atare suka wani irin ƙanƙame junansu, suna sambatu cikin fitar hayyaci jikinsu duka se karkarwa yakeyi suna ihun suna faɗawa juna yadda sukejin junansu awannan yanayin dasukeyin release atare, wani irin ƙanƙame junansu sukayi wanda sukejin kamar sumaida junansu ciki dan so, se numfashi suke saukewa ajere cikin shauƙin so da ƙaunar juna...kusan minti 15 suna ahakan kafin maisoon tafara ƙoƙarin ɗagawa daga jikinshi, hakan yasa suka haɗa ido, wani irin sihirtaccen murmushi yasakar mata wanda kefita har cikin ranshi me ɗauke da zallar sonta da ƙaunarta atare dashi, hakan tamaida mishi martanin murmushi tana manna mai kiss agoshi, cikin shauƙin sonta yayunƙura yamiƙe tareda ita suka nufi bathroom. Gimbiya saudat Koda aka kai kursum pert ɗin gimbiya zaitun hankalinta baƙaramin tashi yayiba lokacinda aka gaya mata inda aka ɗaukota hakan, bayan sun wuce da ita bedroom ɗin mahaifiyarta ne gimbiya zaitun takira yarima basam domin taji Mike faruwa tunda hadiman da suka ɗaukota sunce shine yabasu damar hakan,,,,koda yazo ta tambeshi be ɓoye mata komaiba yasanar da ita duk abinda yafaru, kana yace "Ammi damafa munsam doline hakan zata faru duba da yanayin ita anty gimbiya tun lokacinda tafara shigowa gidannan, kuma su basuyi dubada wannan ba suka fara farautar su kinga kuwa bazata barsuba ni tsorona ɗaya bansan minene taje razuba mata acikin abinci ba. Tunda yafara magana gimbiya zaitun tayi shiru tana saurarenshi tabbas yanada gaskiya sedai tanajin tsoron hukuncin da memartaba ze ɗauka idan yaji wannan labarin, amma data tuna ba matar ɗaya daga cikinsu bane matar sheikh sudais ce se hankalinta ya kwanta. Gimbiya saudat kuwa lokacinda tayi tozali da ƴar lelen tata wani irin ashar talailayo taɗurawa hadiman kafin taji ba'asin abinda yafaru abakin ƴar tata,,,hakan yasa takori duka bayin cikin takaici tace "lallai wannan yarinyar anyi tsinanniya amma idan tasan wata ai batasan wataba. Kallon yadda tamaida jikin kursum ne yasa ranta yayi mugun ɓaci cikin baƙin ciki tace "yanzu dai aiki ɗaya ya bace saura ɗaya shikuwa dole seda taka tsantsan domin kinsan idan shi wannan ustaz ɗin begankiba in kika saka wancan akwai matsala sabida hakan gobe zansa ɗanawa sojojin gidannan tarko da ita domin su rama miki dukan datayi miki, kinga idan suka ɗaketa mijinta yaji ze hukuntasu ne nikuwa abinda nakeso kenan sabida laifin da sukayimin kwanaki kinga najefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya, alokacinda zasu hukuntata kekuwa alokacin zaki saka maganin kije ƙofar shiga bangarenta idanyazo doline ya kalleki domin tunanin zeyi itace kinga duka haƙarmu ta cimma ruwa kenan, se angama wannan mukoma gun malamin mugaya masa kinsha wancan ɗin idan babu komai kinga shikenan idan kuma akwai matsala seya Bamu magani, taƙarasa zancen tana kallon jikin yar tata...se yanzu kursum tasaki murmushin farin ciki tana rungume uwar tata cikin tsananin jin daɗin wannan shirin nata. Maisoon Kwance suke akan makaken gadonsu ga dukkan alamu daga wanka suka fito kana suka kwanta ɗin maƙale da juna. Kallonta sheikh sudais yayi cikin so da ƙaunarta yace "my butti baki gayamin abinda natambekiba shin miya haɗaki da waccan yarinyar? Yakoma tambaya yana shafa lallausar sumar kanta...baki tatura gaba kamar bazatayi gardamaba sekuma tace "itace tashiga gonata kuma wlh muddin bata fita sabgar gabanaba wata rana sena ƙaryata...ido yazaro dudda beyi mamakin kalamantaba tunda tun farko yasan wacece ita...cikin kamalarshi yace "ayya my butti kiyi haƙuri mana kidena biyeta kinji..kamar jira takeyi yarufe baki tace "wlh my sheikh wannan yarinyar batada imani bansan miye manufarta akanmu ba sabida hakan dede nakeda ita, anan ta kwashe duk abinda yafaru tagaya masa, taƙarasa zancen zuciyarta na wata irin cira atake ɓacin ran kursum yaƙara dawo mata,,,,ganin hakan yasa bece mata komaiba kawai yasakata ajikinshi tareda lumshe kyawawan idanuwanshi yana tunanin wannan al'amarin...! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 4 Page 81 & 82 "Sun jima ahakan kafin akayi kiran magarib, hakan yasa sheikh sudais miƙewa yayi alwala kana yanufi masallaci,,,itama tamiƙe domin tayi sallar. Acikin daren ranar kuwa yadda kursum taga rana hakan taga dare sabida azababben ciyon mara daya addabeta, gawata muguwar sha'awa data zomata lokaci ɗaya tarasa yazatayi gaya ba ranaba balle tafita tanemawa kanta afita, hakan taketa azabtuwa hartakaigajin numfashinta na barazanar ɗauke mata, cikin tashin hankali tamiƙe asace tafito daga pert ɗin nasu hakan take biyar dare harta ƙarasa pert ɗin sojojin gidan. Abakin ƙofa tatsaya harzayi nocking sega wani soja ya dumfaro wurin, kallo ɗaya zaka mishi kasan cewar ɗan Afirca ne kasancewar yanada Kamada mutanen ƙasar Ghana...cikin mamaki yake kallonta domin kuwa yagane ko wacece sabida hasken dake akwai awurin. Yana ƙarasowa yaƙame yana sara mata sabida sanin rashin mutuncinta..cije baki tayi cikin azaba tace "Joseph muje bedroom ɗinka, tana gama faɗar hakan tayi gaba,,,cikin sauri yamara mata baya domin yasan batasan nashiba kuma bayaso yayi mata laifi...hakan suke tafe cikin sauri sauri har suka ƙarasa bedroom ɗin Joseph, yabuɗe suka shiga kana yamaida ƙofar yarufe tareda jiyowa ya tambayeta Mike faruwa, sekawai yajita ajikinshi tanamai wani irin numfashi me ɗaukar hankali...ido Joseph yawaro cikin mugun mamakinta, zeyi magana kenan yaji taɗora mai hannunshi akan nashanunta kana ta cabko penis ɗinshi,,,ai atake cikinshi yafara cira, cikin sauri yaƙara hadata da jikinshi kana yashiga sarrafata, humm ataƙaice gimbiya kursum batabar pert ɗin Joseph ba seda ya haƙeta ya gurjeta sonranshi tana ihun daɗi tana ƙara har seda suka samu gamsuwar dasukeso tukkunna suka saurarawa juna, inagafa ga dukkan alamu kursum ƴar hannuce ba yau tafara sanin maza ba, humm Allah ya kyauta..sekusan asuba tabar pert ɗin tanufi nasu zuciyarta fyass tasamu abinda takeso... tabar Joseph cikeda tarin mamakinta dakuma jin daɗin yasamu mace me iko kamarta abanza 🤷 Washe gari tunda safe gimbiya saudat ke shirin yadda zasu fuskanci maisoon da aikin wurin bakansu..ita kuwa maisoon ɗin yau setabi sheikh sudais asibiti, wanda tun fitowarsu daga mota ake kallonsu kamar wasu tairari Har suka isa office ɗinshi wa ƴanda sukasanta kuwa se mamaki sukeyi naganin itace matar sheikh sudais..Dr Hareesh daya hangesu tafe kuwa murmushi yayi afili yace "tabbas sheikh sudais kayi zaɓin daya dace domin kuyi matuƙar kyau amatsayin mata da miji. Tofa awannan ranar dai anan asibiti maisoon tayi rabin wuni se bayan sallar azahar tace dashi zata koma sabida tadafa mishi wani abun kafin yaƙaraso..cikin jin daɗi kuwa yace badamuwa taje amaidata...tana fita ahabar asibitin tacewa ɗaya daga cikin driver yabata key..cikin girmamawa yace "muje namaidaki ranki yadaɗe. "Aa kuzauna ku kulamin da mijina kafin yafito nizan tafi dakaina. Duk yadda yaso sukaita ƙin yadda tayi hakan yasa yabata key ɗin badan yasoba, tashiga motar tatafi. Tana shiga gert ɗin abin yabata mamaki ganin yadda suka tsaya bincikenta, batadai cemusu komaiba tawuce na biyu sukuwa basu binciketaba ganin sungane motar sheikh sudais ce sedai sunyi mamakin ganin mace kejanta domin duka sojojin dake tsaron get ba wanda yasan matarshi sedai sunsan yayi aure..a gert na ukku ne su Captain isham suka hanata shiga wai adole seta fito sunbinciketa,,,hakan yasa takashe motar kawai tayi zamanta aciki tana chat a wayarta...cikin mugun mamaki sojojin dake wurin duk suka taso suna tambayar Captain isham Mike faruwa ne? Bece musu komai se kallon tsaurin idon yarinyar kawai yakeyi. Shikuwa Captain suraj ido yawaro yana nunata da yatsa yana faɗar "da dama kace kika ƙara dawowa? Wlh yau kuwa zanyi maganinki, yafaɗa cikin fishi domin yagane itace yarinyar datazo da Dr Hareesh tamareshi,,,shima Captain isham se yanzu yasheda fuskarta kasance war taɗago fuskarta jin kalaman Captain suraj dudda cewar taɗan ƙara haske da jiki amma sarai yaganeta. wani malalacin murmushi tasaki kafin ta ɓalle marfin motar tafito domin sunfara damunta da hayaniyar dasukeyi Takawa tashigayi cikin izza da isa tako me matuƙar ɗaukar hankali tattare da gargaɗi,,,,cikin tafasar zuciya Captain suraj yasha gabanta yana faɗar" ai wlh senaga wanda yatsaya Miki kike yiwa mutane iskanci Anan bayan rashin mutuncin daƙiƙa mana harda taɓa ƴar masu gida, yaƙarasa zancen yana neman riƙota, kafin yakai hannunshi jikinta ta sake sauke mishi wani matsiyacin marin da seda ya hantsila dudda kasan cewarshi namiji..arazane Captain isham yaƙaraso wurin tareda bada umurnin kama Maisoon, wanda faruwan Hakan yayi Dede da ƙarasowar motocin yarima junaid, cikin mamaki yake kallo gimbiyarsu dake tsaye sojojij kewaye da ita kuma kowanne yana ƙoƙarin kwance belt ɗin ƙugunshi, dakatarda motocin yasaka akayi kana yafito cikin sauri yanufi wurinsu...ganinshi yasa sojojin ƙamewa suna gaidashi, amma kotakansu bebiba dudda kasan cewarshi mutun me barkwanci acikinsu, abin yabasu mamaki sosai hakan dasuka ganshi...yana isa wurinta waƴanda suka kewayenta suka bashi wuri wasuna sakin murmushin mugunta a tunanin su zesa ayimata mafi munin hukunci ne, sekuma sukaga saɓanin Hakan...cikin girmamawa da son Anty tasu yace "Anty gimbiya lafiya kuwa? Mikikeyi anan? Batareda yah sheikh kuka fitaba? Duka atare ake jero mata tambayar amma da yaren Hausa wanda yafara koya daga gareta...kafin tayi magana Captain isham yace "yallaɓai wannan yarinyar bata da mutunci, marar tarbiya ce shiyasa zamu koya nata yadda ake girmama many..ɗib yaji acikin kunnenshi yayinda wani duhu ya gitta mishi na wuccin gadi, kafin jinshi yadawo yatsinkayo muryar yarima junaid cikin mugun fishi wanda ze iya cewa betaɓa ganinshi cikiba yana faɗar "Anty gimbiyar zaka jefa da wannan munanan kalaman isham? Kana matsayin megadin masarautar nan? Wadda komu da duk wanda ke cikinta be isa yaɗaga mata yatsaba koda babu wata alaqa tsakani, domin kuwa matar ɗan sarkin Dubai tafi ƙarfin wukanci akowacce masaurata dake faɗin duniya dudda kasan cewar Saudia ce agaba, balle kuma akwai alaqa me ƙarfi tsakanin mu dasu wadda tamaidamu ƴan uwan juna, shine zaka tozalta antyn mu agabana? Yaƙarasa zancen cikin ƙaraji da ɗaga murya. Wani irin waro ido sukayi dukkansu jikin kowannensu yaɗauki rawa cikin mugun tashin hankali da fargaban abinda ze iya zuwa yadawo Captain isham kefaɗar "wlh ranka yadaɗe bamusan cewar ita ce matar sheikh ba dan Allah amana aikin gafara dubada cewar gimbiya saudat takawo mana aikin horata akan dukan darayiwa ƴarta shiyasa sam bamuyi tuna,nin cewar ita bace, yafaɗa murya na rawa...wani mugun kallo yawatsa musu, sukuwa gabaki ɗaya sun sha jinin jikinsu musamman Captain suraj dayasha marinta akaro na biyu, aranshi yake ayyana tamareshi alokacinda batada kowanne matsayi agidan ɓalle yanzu datakeda cikakken iko. Shiko yarima junaid cikin alamun lallaɓawa da bada haƙuri yace "please Anty gimbiya kiyi haƙuri kishiga mota kuma kigayamin hukuncin dakikeson ayi musu abisa laifin dasuka Miki...shiru tayi kamar batajishiba tana hangen kursum data ɗora kujewa aƙofar shiga pert ɗinta taɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya taci uban gayu kamar yadda zata gasar kyau, ga hadimai sun zagayeta suna mata hidima ita kuwa se hantarar su takeyi tana yatsinar fuska, wani irin luguden tara,tara gaban maisoon keyi Hakan kawai taji bata yadda da zamanta Anan ba, dudda cewar akwai tazara daga inda take tsayen zuwa pert ɗin nasu amma Hakan behana mata hangota da kyau ba...muryar junaid ce takatseta inda yake faɗar "please Anty gimbiyar yah sheikh kice wani abun dan Allah... se alokacin ta buɗe dara daran idanuwanta akanshi kana tace "yace banada mutunci banada tarbiya zasu koyamin yadda ake girmama manya, humm tasauke numfashi tana cije lips ɗinta tareda lumshe kyawawan idanuwanta duka, kafin kuma taƙara buɗesu tarr akansu, taci gabada fadar "suda keda tarbiya da mutunci amma basusan mutuncin ɗan Adam ba sabida hakan akoya musu yadda ake martaba ɗan Adam harna tsawon lokacin da zankoyi tarbiya da mutunci wanda ban iya agidanmuba, tana gama faɗar hakan tashiga takawa amma awannan karon cikin sauri sauri take tafiyar....ido duk suka zaro suna san bata haƙuri amma tarigada tatafi, wani banzan kallo yarima junaid yawatsa musu kafin yakira wayar sojojin dake bakin get ɗin farko tareda basu umurnin zuwa wurin domin sune manya sosai akan su Captain isham kuma majiya karfi. aiko ciki ƙanƙanin lokaci suka iso, umurni yabasu akan sukoyawa su Captain suraj yadda ake mutuntan ɗan Adam cikin horo me tsanani kana yashige mota batareda yatsayaba kar zuciyarshi takarye kuma yanaso su cimma maisoon domin su ɗauketa da motar suƙarasa da Ita kar Asamu akasi sheikh sudais ya iso yanzu yasameta akan kwalta tana tafiya yasan bazeji daɗi ba..sedai dasuka tadda ta juyin duniya yayi amma taƙi shiga motar hasalima ko tsayawa batayiba domin gabaki ɗaya hankalinta na kan gimbiya kursum ne..Hakan yasa dole yarima junaid fita daga motar yana taka mata, yace driver shi suƙarasa ciki kawai...gimbiya kursum dake hakimce tanajiran shigowar sheikh sudais sabida tagama burkuɗe jikinta da sihirtaccin kayan bokansu dasuke kira da mlm, jira kawai takeyi yashigo burinsu yacika, agefe ɗaya kuma tana tunanowa da yanayinsu na daren jiya itada Joseph, dudda cewar ta hango Maisoon tafe amma sam bata damuba domin atunaninta ba abinda Maisoon zatayi mata tunda ba cikin gidansu tashiga ba..itako Maisoon tunda suka dumfaro wurin wani mugun wari da ƙauri takejin na tunkarota wanda ke neman ɗauke mata tallafin nutsuwa, kafin taƙarasa wurin kursum taji motoci nashigowa abayanta kuma tasan bana junaid bane domin su tunɗazu sun ƙaraso, kamar ance tajuya kawai taga motocin sheikh sudais ne, Hakan kawai gabanta yayi wata irin mummunar faɗuwa wanda yasa kanta muguwar sarawa, dasauri tadafe kan, sekuma tayi wani irin...! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 4 Page 83 & 84 "Tayi wani irin tako ɗaya Segata agaban kursum, ɗagowa tayi da zimtar yin magana taji kawai am fisgeta daƙarfin gaske tareda nufar pert ɗin gimbiya zaitun da Ita...ido yarima junaid yawaro ganin yadda Maisoon ɗin tafigeta, kafin yayi wani tunanin ta buɗe ƙofar parlor ta jefeta aciki, kuma tana jefata sheikh sudais na fitowa daga mota... gimbiya saudat har gimbiya zaitun miƙewa sukayi tsaye da sauri ganin yadda aka jefa kursum..ido gimbiya saudat tazaro cikin mugun bala'i tace "ke dan ubanki agabana zaki illatamin ƴa? lalle ko zanyi maganin rashin kunyarki agidannan shegiyar banza karuwa ƙasƙantacciya, ƙarasa faɗar hakan tana yowa kan maisoon,,,,yarage saura tako biyu taƙaraso gunta ta tsaya cak inda takasa gaba balle baya, sakamakon wata muguwar shaƙa da maisoon tayi mata seda duk idonta suka firfito waje...sheikh sudais dake takowa zuwa wurin ta dakatar cikin ɗaga murya, domin yarima junaid ne yake sanar mishi ba lafiya ba...itako cikin alamun gargaɗi take faɗar "my sheikhh data irin murya tace "karka ƙaraso nan wurin shiga pert ɗinmu kawai daga baya kafito karka ƙaraso nace, tafaɗa da ɗan ƙarfi...sororo sheikh sudais yayi yana nazartar kalamanta...itako gimbiya saudat dake halin rayuwa ko mutuwa sabida muguwar shaƙar da aka mata, tace "maza kursum tashi kihaɗu da banzan gayanan inajin muryashi tashi kiganshi koda namutu zanyi farin cikin cewar kinsamu muraɗinki, tafaɗa cikin har haɗa magana..ido gimbiya zaitun tazaro hakama yarima junaid dasuka soma fahimtar wani abun..shikuwa sheikh sudais ko motsi beyiba yazubawa saurautar Allah ido kawai yana kallo...yunƙurin tashi gimbiya kursum tayi cikeda Gwarin guywa, sedai cikin takaici gimbiya zaitun ta hankaɗeta takoma faɗuwa cikin dakiyar zuciyar tacewa junaid maza "zo zakamin ita bedroom ɗin can ka kulle sheikh sudais yazo yacire matarshi ajikin wannan mushirikar kafin takasheta nauyin miyagun laifukanta sukoma kanta wanda bana Fatar hakan gara tagirbi duk abinda tashuka da hannunta, taƙarasa zancen cikin dakiya dashiryawa fito nafito da memartaba sarki Hassan akan wannan lamarin domin izuwa yanzu gimbiya saudat takaita makurarda bazata iya kyaletaba. Junaid najin umurnin mahaifiyar tashi yaraɓa gefensu maisoon dake tsaye shaƙeda gimbiya saudat data jima da somewa yashiga,,,yana shiga yaja kursum ɗin kamar yaja kayan wanki, tana ihu tana ƙarawa yajefata acikin wani bedroom dake cikin parlor ya kulle ƙofar..ganin hakan yasa gimbiya zaitun faɗar "sheikh zo kacire matarka daga jikin wannan, tafaɗa cikeda bada umurni furkarta babu alamun wasa...bece komaiba yashiga takowa haryazo inda suke bakinshi ɗauke da sunayen Allah, yana isowa yasaka hannunshi na dama yadafa maisoon, kafin yace wani abun kawai yaga tasake gimbiya saudat ita kuwa tayi baya luuuu zata faɗi, cikin sauri yatarota dawo jikinshi, bata sumaba kuma batayi bacci ba idonta tar akanshi sedai kallo ɗaya zaka mata magane cewar ba ita kaɗai take ba amma ga dukkan alamu ba'ataɓa sanin tanada makaraiba sabida basa bayyana sedai takan birkicene aduk lokacinda ranta yaɓace. Suna haɗa ido tasakar mishi lallausan murmushi tareda kai hannunta kan kyakkyawar fuskarshi tashafo sajenshi..shima martanin murmushin yamaida mata dudda cewar ranshi duka ba daɗi kuma yana ayyana cewar gobe zasu bar masarautar sukoma Dubai domin sam shi bayason tashin hankali da hayaniya, daga wannan abin se wancan sam bayaso...da wannan tunanin ya isa pert ɗinshi yana ɗauke da ita ajikinshi, yawuce har bedroom ɗinshi ya kwantarda ita kana yadawo parlor yana dannawa yarima junaid kira...bayan yaɗaga ya amsa sallamar shi kana yace yazo kawai yana nemanshi daga hakan ya yanke wayar. Babu taɓa lokaci yarima junaid yaƙaraso anan sheikh sudais ke tambayarshi abinda ke faruwa, nisawa yarima junaid yayi kana yabashi labarin tun abinda yagani tsakaninta da sojojin dake get na ukku dakuma cewa da sukeyi anty saudat ce tace suhukun tata, har kawo hukuncin dayayi har suka iso inda kursum take har shi sheikh sudais ɗin yasamesu, duka yasanar dashi beboye mishi komaiba...tunda yarima junaid yafara magana mamaki yacika ran sheikh sudais akan wannan al'amarin "to miyayiwa gimbiya saudat ne takeyiwa matarshi mafi soyuwa agareshi wannan danyen aikin...yanacan yalula duniyar tunani ɗan aiken memartaba ya isa akan cewar sheikh sudais yazo da matarshi yana son ganinsu, harda yarima junaid. Tashi yayi yasaka maisoon agaba da yarima junaid suka nufi pert ɗin memartaba zuciyarshi duk acakuɗe yana ayyana matakin da ze ɗauka domin sam baze lamunci wannan abin ba Koda yashiga turakar memartaba sarki Hassan dukkansu suna zaune domin gimbiya zaitun ce dakanta a wannan karon takawo zancen wurinshi ba ƴar lelenshiba, sabida ita seda gimbiya zaitun ɗin tasaka wasu bayi suka saka mata ruwa kana tafarfaɗo amma kamar bata hayyacinta har yanzu...shine yafara shigowa yana riƙe da hannun maisoon se yarima junaid, zama sukayi agabanshi tareda gaidashi cikin girmamawa...seda ya amsa tukkunna yakafe maisoon da ido yanason gano wani abun gameda ita amma yakasa, nisawa yayi kana yace "sheikh Mike faruwane agidan nan marar daɗi hakan? Yanzu amminku tazomin dawani zance. Shiru sheikh sudais yayi kamar bazeyi magana domin wlh daba memartaba bane Allah baze amsa mishiba, cikin kamalarshi yace "nima bansan Mike faruwaba zuwa kawai nayi nataradda abin. Kafin memartaba yayi magana sukaji muryar gimbiya saudat tana faɗar "eh ai doline hakan zakace tunda shigiyar matarka ƙasƙantacciyar baƙar fata rayiwa ƴata duka har sau biyu nima tayimin amma kace bakasan Mike faruwaba sabida muna furci, sekuma tajuya gum maisoon da jikinta yafara cira tace "wlh komi baƙin halinki se kursum ta auri mijinki badukaba komi zaki mata sedai kiyi, bari ganin kin ɓata wannan shirin kin hanata ganinshi Allah Indai ina raye seta aureshi. Cikin tsawa sauki Hassan ya dakatar da ita tahanyar faɗar "ya isa hakan saudat bakiraki nayi kiyimin shirme ba anan..jin abinda yayan nata yace yasa doli tayi shiru badan tasoba sedai tana ayyanawa aranta doline tafidarta maisoon agidan domin akanta ne memartaba sarki Hassan yafara mata tsawa....cikin girmamawa junaid yace pappu duk abinda yafaru kowanne ina tsaye akayi na farko nida yaya basam duka muna gun yau kuma nine kawai awurin idan kayimin izini zangayama iya abinda nasani, yafaɗa kanshi aƙasa sabida biyayya wa mahaifin nashi......nisawa memartaba yayi kana yace "inajinka junaid Mike faruwa ne? Jin hakan yasa junaid bashi labarin tun jiya data zuba magani a black Tea har yadda suka ƙare da maisoon har kawo yau da duk akayi hakan. Tunda junaid yafara magana mamaki yarufe memartaba har inda yakai ƙarshen dagashi har gimbiya zaitun, sedai besamu zarafin yin maganaba gimbiya saudat tayi saurin cewa "tokadai kaji dabakin ɗanka kaji abinda yake faɗama yanzu inbanda samun wuri daneman fitina inaruwanta dan kursum tazuba abu a abinshan sudais? ina ruwanta dan kursum tazauna sudais yaganta? batare tazo tasamesu ba? Shine zatayi mata mugun duka hakan harda sumarda ita? Nima abin be ishetaba hardani? Gaya duk tajamin asara batasan iya wahalar da nayiba kafin nasamu abin amma tawargazamin komai to Wlh Allah bazan yadda ba doline a kaɗauki hukunci akanta yaya doline tasan cewar akwai tazara tsakaninmu da ita..tasss, tasss, kakeji memartaba sarki Hassan yaɗauke gimbiya saudat da kyawawan marukan dasukayi sanadiyyar haɗiye sauran kalamanta, tana zare ido dalaluben ta inda sautin kunnenta zedawo mata...cikin takaici dajin kunyar abinda ƴar uwar tashi ta aikata kuma wai akan ɗan amininshi yace....! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 4 Page 85 & 86 "Yace haƙiƙa ke zama ƙazanta acikin ahalina saudat wannan wanne irin rashin imanine darashin tarbiya? Kaicona dana kasance yaya agun azalumar mace irinki, kincutarda yarana da matata saudat nayi shiru domin ina kallon ke ɗin amanata ce shiyasa duk abinda kikeso shinake miki amma sam bakyagani wannan ne yabaki damar taka wanda kikeso sedai banyi tunanin abin naki zebar kan ƴaƴana yaje har kan yaro mefi soyuwa agareni ba, ɗan aminina wanda inada tabbacin kinfi kowa sanin waye sarki Muhammad bilal akan yaronshi, amma tunda kika take saninki harkikaga zaki iya cutardashi da matarshi to tabbas yau kuwa zan nuna miki keɗin bakowa bace face mutun kamar sauran al'umma zan hukuntaki abisa laifukanki kamar yadda nake hukunta duk wanda yayi laifi dede da laifinshi banza marar tunani, yaƙarasa zancen yana ɗauko wayarshi domin ya saka aranshi doline seya hukuntata abisa wannan laifi. Ganin hakan yasa sheikh sudais da kanshi ke ƙasa yayi saurin ɗagowa yana kallon memartaba murya araunace yace "Dan Allah memartaba abbarta kayi haƙuri plesse kamar yadda Manzon Allah sallallahu Alaihi wasallam ya umurtaddamu, nidai nayafe mata sabida hakan nake nema mata alfarma awurinka ayafemata plesse, kuma nida take abin akaina aiyazo ƙarshe domin Dubai zan koma gobe in sha Allah badan wannan dalilinba sedan kiran dana samu agun abbey na to inaga zamu ɗan jima bamu dawoba kafin wannan lokacin ai komai yawuce in sha Allah. Yaƙarasa maganar cikin tsananin ladabi agun sarki Hassan tareda fargabar karyayi tunanin sabida wannan abin ne yahanashi zuwa koyaji ba daɗi. Nisawa sarki Hassan yayi cikin dattako yace "shikenan sheikh tunda hakan kaga yadace bazan hukuntata ba, tafiya kuma Allah yakaiku lpy cikin amincinsa. Sekuma yajuya gun kursum dake zaune rakuɓe gefen uwarta yace "kiyi gaggawar fitarda mijin aure nanda mako biyu, idan ba hakanba zan haɗaki da koma waye nasamu sha'sha shar banza wadda batasan kantaba....dasauri suka kalleshi daga ita har uwar tata sedai ayadda sukaga yanayin memartaba yasa dole sukayi saurin maida kansu ƙasa atake wani mugun tsoron sarkin yashigesu wanda basu taɓa jiba tun tsawon lokaci se a yau...ahakan memartaba ya sallami kowa bayan yayi musu nasiha me ratsa jiki da zuciya, wasu sun ɗauka wasu ko sedai muce Allah ya kyauta. Aranar dai hakan suka kwana zuciyar kowa ba daɗi, washe garin ranar misalin ƙarfe 5 jirginsu zetashi zuwa Dubai hakan yasa maisoon gayawa sheikh sudais tanason zuwa wani wurin kafin suwuce..shikuwa betsaya binciken komaiba ya amince mata, tareda bata sojojin dazasu rakata. Hakan tafito bayan tanemi rakiyar junaid domin hakan kawai taji dashi takeso sutafi. Kusan mota 6 hakan suka fita tamkar sheikh sudais ɗinne dakanshi zeyitafiyar. A baƙin get ɗin wani babban gida suka tsaya bayan megadin gidan yabuɗe musu ƙofa suka danna hancin motocinsu ciki...sojojin ne suka fara fitowa cikin sauri suka buɗewa maisoon da yarima junaid suna sara musu...sukuwa gidan suka tsaya karewa kallo kafin maisoon tafara tafiya cikin takon ƙasaita irinna cikakkiyar gimbiya matar sarki ko ɗan sarki, yarima junaid natake mata baya har suka tura ƙofar parlor gidan suka shiga, sedai abinda idonsu yayi tsozali dashine yasa yarima junaid rabka salati yana komawa babu shiri...yayinda maisoon taruntsr idonta da ƙarfin haske tana tsinewa waƴannan la'anannin mutanen tareda neman tsari daga sheɗan naraɓarsu datayi, kana tabuɗe dara daran idanuwanta akansu tana binsu dawani wulaƙan taccen kallon tsana. Waƴannan mutanen bakowa bane face Hajiya Rukayya dikko da zugar ƙawayen watsewarta suna kwance haihuwar uwarsu suna masha'arsu ne su maisoon suka shigo parlor...jin motsin taɓa ƙofa yasa dukkanin su suka jiyo suna kallon kofar dudda cewar hankalinsu baya jikinsu..ido Hajiya Rukky tawaro duka na kallon maisoon.. Tofa 🤔 ko a'ina maisoon tasan Hajiya Rukayya na Saudia? Domin itama Hajiya Rukayya kallon datake yiwa maisoon ɗin kenan...Mukoma baya kaɗan. Jiya banyan maisoon tafito daga asibiti taga wata jar mota na bibiyarta kala bata gane ita motar kebiba harta gano hakan yasa lokacinda takusan isa masarautar taturawa junaid text akan yasaka abincike inda motar dake bayanta zataje idan tashiga masaurata domin tanada tabbacin baza'abita cikin masauratar ba, todama motar junaid na bayan tata kuma taganshine alokacinda tasaki babban titin asibitin shiyasa tayimai text ɗin...aiko tana shigewa masarautar motar tajuya shikuwa junaid yaɗauki nomber motar yaturawa wani yaron yarima basam akan abibiye nomber motar asan ina zataje domin yagaya musu kan titin da motar take...to shine jiya dadare bayan angama wannan badaƙalar yarima junaid yaturomata lucation ɗin da motar taje, tareda tambayarta matakin daza'a ɗauka....itako lokacinda taduba text ɗin lucation ɗin baƙaramin mamaki tayiba domin tasan gidan farin sani sabida shine gidan dasuka zauna lokacinda suna school anan Saudia kuma tasan cewar gidan mallakin Hajiya Rukayya ne hakan yasa yau tanemi zuwa gidan domin taga wayasaka ake bibiyarta. To kunji yadda akayi maisoon tazo wurin. Da mugun mamaki Hajiya Rukayya ke nuna maisoon baki narawa tace "miyakawoki gidannan? Ta tanbaya idonta tar akan maisoon domin daga ganin yanayinda tashigo parlor tasan itace takawo kanta bawai satota akayiba dudda cewar tasan bata saka asatotaba sakawa kawai tayi abincika mata inda take zaune.....itako maisoon murmushi tayi wanda yaƙara bayyanarda kyawon fuskarta kana tace "Hajiya Rukky dikko dillah, kisuturta jikinki keda waƴannan watsatsun irinki domin kuwa bazan so ƙarti sufita dake ahakanba, taƙarasa zancen tana sakin wani malalacin murmushi.....wani irin kallon bakida hankali Hajiya Rukayya tayi mata kafin tayi magana ɗaya da cikin ƙawayen nata tace "wai wacece wannan data katse mana jin daɗi muna tsaka dajinshi? Humm Rukky tasauke numfashi kana tace "itace yarinyar damuke magana akai Hajiya tata..ido suka zaro dukkansu har Hajiya tata ɗin kafin kuma tayi wata irin miƙewa tana nuna maisoon da yatsa baki har kunne murya na rawar nishaɗi da shaƙiyanci tace "dama kece kikazo adede lokacinda muke tsakiyar kwaɗayin ki? Tafaɗa tareda kai hannu zata kama maisoon ɗin cikin wani irin sauri tagoce tana dalla mata harara, ganin tana ƙara ƙoƙarin taɓata ne yasa yace "Allah yatsare gatari da saran shuka wlh sedai kumutu da baƙin cikin maisoon aranku banzaye marasa ɗa'a, ni banada lokacin ɓatawa akanku domin Bashine abinda nazoyiba tunda ku bakusan darajar kankuba inaga kunzaɓi ƙarti suganku a hakanne, tana gama faɗar hakan "tadokawa yarima junaid kira tareda cewa yashigo da yan rakiyarsu...aiko bakinta kawai tarufe suka shigo parlor wanda hakan yasa kowaccensu saurin rarimar abinda zata suturta kanta dashi domin sam basuyi tunanin dagaske ne maisoon ba ita kaɗai tazoba...wani mugun kallo take binsu dashi kafin tabawa sojojin damar kamasu dukkansu tace su ajiyesu seta nemesu, tana gama faɗar hakan tafice daga parlor tana tunano rayuwar su tabaya. Dasauri yarima junaid yamara mata baya yana mamakin minene haɗinta da waƴannan fasiƙan mutanen...kamar tasan abinda yake tunani kenan tace "junaid mamaki kakeyi akan inda nasansu da abinda sukaminko? Yatambayeshi bayan sun shiga mota...seda yanisa kana yace "wlh kuwa anty gimbiya sedai nasan bazakiyi abinda babu daliliba. "Hakane junaid zangayama ko wacece wannan matar dakuma abinda tayimin idan muka isa gida amma plesse koda wasa karka bari my sheikh yasan munkamasu balle abinda tayimin domin zefini shiga damuwa..."in sha Allah anty gimbiya bazan gaya masaba kuma za'ayimusu hukunci dede da laifinsu...kai kawai maisoon ta jinjina mishi batareda takomacewa komaiba har suka isa gida..inda aka wuce dasu Hajiya Rukayya dikko bareck ɗin sojojin suko suka nufi pert ɗin ta...a parlor suka zauna kana tadubi junaid tace bara kaji wacece hajiya Rukayya dikko dillah....! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 4 Page 87 & 88 "Hajiya Rukayya dikko dillah shine cikakken sunanta mun haɗu da itane lokacinda muka fara karatu a Saudia a lokacin bamusan kowaba se yayinmu sukuwa mazane munada buƙatar sanin matan da sukasan gari dakuma wasu abubuwan domin samun yadda zamuyi karatun mu hankali kwance,,,muna cikin hakan wata rana Allah ya haɗa mu da ita wanda yazame muna mummunan gamo.. a shopping moll ne muka fara ganinta inda sukayi karo itada sweetheat Aisha. Anan tabamu haƙuri tareda tambayar mu inda muke ganinmu baƙar fata musamman ni domin sweetheat farace..anan Aisha tagaya mata inda muke da zama wato school ɗinmu wanda yakasance akusada gidan Hajiya Rukayya dikko. jin makatar damuke karatu yayiwa Hajiya Rukayya daɗi sosai, bayan mungama shopping muka koma school amotarta domin a ɗan wannan haɗuwar harsun sabada sweetheat kasan cewarta me sauƙin kai. Tofa tun daga wannan ranar muko koma tamkar yan uwan juna muda ita komai atare mukeyi mun ɗauketa tam kar antyn mu hakan yasa muke sakewa da ita sosai...abinda bamu saniba ashe ita sam bahakan bane azuciyarta akwai abinda take shiryawa akanmu Wata rana muna zaune a parlor gidanta nida sweetheat dawata ƙawarmu me suna narma, anty Rukky tashigo parlor domin hakan muke kiranta...."yammata fira akeyine? Tatanbaya tana zama kusan sweetheat. Atare muka ɗago muna kallonta cikin mamakin shigarta domin kayan dake jikinta itada wadda ke tsirara ba wani banbanci, dukanmu bawanda yasamu damar bata amsa sabida mamakin daya hanamu magana... murmushi tayi mesauti tana duba jikinta kafin taɗauko hannun sweetheat tana ɗorawa akan ƙirjinta tareda kashe ido ɗaya tana faɗar "ƴan ƙanena kuzo musamu nishaɗi mana, tayi maganar ko ajikinta balle tayi tunanin yadda zamu ɗauki abin. Cikin ɓacin rai sweetheat tafige hannunta tana hararar anty Rukky domin sam takasa cewa komai...nikuwa miƙewa kawai nayi naɗauki jakata tareda miƙarda sweetheat sabida mubar gidan domin tabbas natsaya nasan baza'ayi da kyau ba gaya muna ganin girmanta. Lokacinda mukazo bakin ƙofar fita daga parlor ta ne mukajiyo muryarta tana faɗar "dorima kutsaya yammata domin kunrigada kunshigo tarkon Rukky bakuwa wadda ta isa ta tsallake shi muddin tana son kanta da mutunci...ahasale najiyo danufin yimata magana sedai abinda nagani ne yayi masifar ɗaga min hankali, anty Rukky takoma tsirara taɗora hannun Narma acikin gabanta, daƙarfi na rufe idona ina ƙaranto duk addu'ar datazo bakina kafin nasamu abinda yatasomin yafaɗa daƙyar na iya buɗe idona ina musu wani wulaƙantaccen kallo nace "sheɗaniya me fuska biyu, ina gama faɗar hakan nafice daga parlor ziciyata tamkar zata fashe sabida takaici,,,, hakan nasamu sweetheat awaje mukabar gidan ranmu duk babu daɗi. Tun daga wannan ranar anty Rukky da Narma suka jone tareda wasu zugar ƙawayenta masu irin wannan mummunar ɗabi'ar, abinda bamu saniba ashe ba itakaɗai bace ke wannan mummunan aikin ƙungiyace dasu ta auren jinsi inda suke gudanar da abubuwansu cikin kwanciyar hankali,,,,mudai bamu ƙara saka anty Rukky a idonba tun ranar kuma bamu ƙara kula Narma ba sedai wannan abin naranmu..ita kuwa Narma seta fara tsarguwa acikinmu domin gani takeyi kamar zamu tona asirinta ne...bayan wasu watanni da faruwar hakan muka fara zuwa hospital ɗin sheikh sudais dake cikin garinnan domin munshigo zangon ƙarshe a karatunmu har munfara shiga hospital ɗin. Kawai ranar senaga text yashigo mun a whatsapp da baƙuwar nomber koda nabuɗe senaga picture ɗinmu ne aka ɗauka muna cikin hostal sanyeda sleeping dress kowaccenmu ba mayafi dudda sumar kanmu a waje,,,bayan nagama duba picture ɗin sena buɗe voice ɗin dake taredashi, aiko Sega muryar anty Rukky raɗau ta bayyana tana zuba mana bara zana, wai mukawo kanmu ga bukatarta kota saka ayi editing ɗin picture ɗin mukoma tsirara tawatsu ga duniya harga shuwagaban nin makarantarmu...dana gama gani bance komaiba, har sweetheat tazo itama tanunamin nata anturo mata kamar yadda aka turomin hankalinta duk atashe, nidai bance komaiba se kwantarwa da yar uwata hankali danayi. Bayan muntashi daga hospital mun koma gida muka nemi Narma dawasu ƙawayenta wanda makasan suna cikin irin wannan ɗabi'ar muka nufi gidan anty Rukky, sweetheat se riƙeni takeyi tana hawaye domin ita kam tasan munrigada mun hallaka muddin muka aikata wannan mummunan aikin. Koda muka shiga tana zaune itada wasu ƙawayenta mutun biyu, wata irin dariya tasaki alokacinda tajiyo ta kallemu, cikin shaƙiyanci tace "ƴan gari kunyanke hukuncin daya dace kuwa..nidai bance komaiba se zame abayar jikina danayi ƙananun kayan dana saka suka bayyana, hakan yasa anty Rukky tasomin kamar wata mayya cikin danne fishina nace "dakata anty mudai bamu iya wannan abinba amma tunda kinsakamu doli zamuyi kodan mutsira da karatunmu damuka ɓata tsawon lokaci munayi dakuma mutuncinmu amma gaskiya bansan tayaya zamu faraba kununa mana yadda akeyi se muma muyi muku amma fa iya yau kawai. Wani irin murmushi tayi wanda ke nuna tsananin jin daɗinta nasamun nasarar datayi akanmu, kana ta tasarma kawarta ɗaya, sukuwa wasu yammatan suka farwa junansu, cikin zalama da ɗaukewar imani suke aikata wannan mummunan saɓon,,,, ɗaya ƙawarta ce tace na ajiye wayata kafin sufara. Aiko na ajiye ba musu nazuba musu ido ina kallon wannan rashin imanin,,,,,yayinda sweetheat keta rusar kuka kanta aƙasa....wani irin abu sukeyi kamar ba Musulmai ba yadda kasan jama'ar annabi lud da akafitarwa da imani arai, se ihu sukeyi da gurnani sabida suɗauki hankalinmu mushiga cikinsu babu shiri,,,amma sukaga har suka gama sheƙe ayarsu ba wanda yamotsa acikinmu, domin inaga hankalinsu yayi nisan zangon da bazasu tantance muna wurinba ko bamanan, seda suka gama duk abinda zasuyi suka samu nutsuwar dasuke buƙata kana anty Rukky ta ɗago tanamin murmushi tace "maisoon yanzu kunganiko ina Fatar kun ɗauki darasin daya dace seku nuna mana mugani, tafaɗa tana kashemin ido....wani malalacin murmushi nayi wanda yafi kuka ciyo ina takowa ahankali zuwa inda wayata take ina faɗar "tabbas kuwa anty Rukky kun koyarda darasi, acikin gulɓataccen tunani, yanzune zan koyardaku asalin darasinda zedaki ƙwaƙwalenku, cikin hikima, naƙarasa zancen ina danna wayata, atake video duk abinda sukayi ya bayyana tun daga farkon shigowar mu har yanzu...wani irin waro ido sukayi cikin mugun tashin hankali sukayo kaina. Dasauri na ɗaga musu kana naɗora da faɗar "tako ɗaya idan kuka ƙara yana Dede da fitarda video ku ne a social media domin yana kan tictok ne motsi kaɗan zakuyi nayi sending ɗinshi Wlh duk duniya seta gani, banzaye masu ƙwaƙwalwar kifi...cak duk suka tsaya suna kallona cikin mamakin yadda akayi nayi video bayan babu waya a hannuna, kamar nasan abinda suke tunani na ɓalle ƙarfe dake tsakiyar rigata anan sukaga ƙaramar Camarar leƙen asiri aciki, murmushi nayi kana na kalli Anty Rukky bayan natako har gabanta, nace "Hajiya Rukayya dikko dillah kinyi gangancin cewa zakiyiwa maisoon barazana ko sharri domin duk inda kika dosa ni atafe nakwana nafiki iskanci da iyashege kawai nabawa kaina lafiya ne, kuma kisani Wlh sedai kumutu indai sekin koyardamu wannan mummunan ɗabi'ar zaki rayu, domin kuwa Aisha da maisoon sunfikarfi duk wata sheɗaniya irinki, ɗan juyawa nayi ina kallon ƙawayenta dasukayi mutuwar tsaye aciki kuwa hadda sweetheat dakebina da kallon mamaki, kana najiyu gun anty Rukky na ɗalla mata yatsuna biyu agefen fuska inda suka bada sauti metashi Sosai, ɗass,ɗass. kana na ɗaga mata gira ɗaya nace "kiyi abinda yadameki muyi namu karki ƙara gigin nuna kinsanmu balle ba'asin shiga rayuwarmu idan kunne yaji jiki yatsira, ina gama faɗar hakan nakama hannun sweetheat mukabar gidan,,,,,tun daga wannan ranar bamu ƙara saka Anty Rukky a idonmu ba har mukabar Saudia, kuma musan gabaki ɗaya mun fiddata daga cikin lissafin rayuwarmu, Ashe ita abin naranta sam bata barshiba kawai tayi shirune alokacin domin bata da yadda zatayi. Bayan mundawo Nigeria muka shiga harkar gabanmu bayan wani lokacin akayi auren Anty meenah da Dr Hareesh wanda yakasance anan Saudia yake aiki Hakan yasa Anty meenah dawowa Saudia da zama, wanda zan iya cewa shine sanadin ƙara haɗuwa ta da Hajiya Rukayya dikko dillah ta hanyar surukarta wato uwar mujinta dana temaka dakuma ɗanta yaseer dayake sona asanadin wannan kakar tashi, kuma shine sanadin haɗuwa ta da sheikh sudais, bayan mun koma Nigeria abubuwa dayawa sun faru asanadin neman aurena da ɗanta keyi, Anan naƙara bawa yarima junaid labarin abinda yafaru tun farkon ganina da hajiya Rukayya dikko agidansu yaseer matsayin mahaifiyarshi, harkawo saceni datayi izuwa aurena da sheikh sudais nadawo Saudia harkuma jiya da Hajiya Rukayya tasaka ana bibiyata ataƙyaice dai bata haƙuraba kenan wannan dalilin ne yasa nasaka aka kamata domin ahukuntata abisa laifin datayimin wanda take aikatawa kuwa wannan tsakaninta ne da uban gijinta. Maisoon taƙarasa bawa yarima junaid labarin tana miƙewa tsaye domin taje tashirya sabida lokacin tafiyarsu yakusa....Shima yarima junaid miƙewa yayi yana jinjina girman abin afili yace "tabbas taso cutardaku Anty kuma Hakan dakikayi shine Dede in sha Allah seta karɓi hukuncin yadda gobe koda mahaukaciya tagani akan titi bazatayi kwaɗayin lalata mata tarbiyaba balle kuma me cikakken hankali, yana gama faɗar hakan yafice daga parlor. Da kallo maisoon tabishi har yafice daga parlor tana hango tsananin ɓacin rai atare dashi, Hakan tanufi bedroom ɗinta tashirya kamar yadda sheikh sudais ya umurceta, bata jima da shiryawaba yadawo Shima wanka kawai yayi yashirya kana suka fito, seda sukaje sukayiwa memartaba da gimbiya zaitun sallama kana suka tafi bayan sun haɗawa maisoon tsaraba takece raini, Hakan sukayi tafiyar koyanzu tareda yarima basam domin duk inda sheikh sudais yasaka ƙafarshi to ta yarima basam na wurin, ahakan jirginsu yaɗaga zuwa Nigeria wanda sam maisoon batasan cewar Nigeria suka nufa ba duk ita atunaninta Dubai zasuje sedai tayi mamakin yadda yazo da excout ɗinshi dake nan domin tsakanin Dubai da Saudia duk inda zashi baya zuwa da excout ɗin sabida ko ina akwaisu, to yanzu dai jirginsu ya lula semuce Allah yasaukesu lpy......! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 4 Page 89 & 90 "Jirginsu na sauka Nigeria suka soma fitowa, da kallon mamaki maisoon kebin filin jirgin kafin tajuyo tana kallon sheikh sudais baki sake...gira ɗaya yaɗaga mata tare kashe ido ɗaya kana ya ɗauke kanshi kamar Bashine yayiba...wani irin mugun daɗi ne yaziyarci Maisoon wanda batasan lokacinda tafaɗa jikinshiba tana bashi wani irin hugg me matuƙar birgewa dashiga rai...ido yawaro hango yah jawal na tinkarosu, sekuma yasaki murmushi yana shafa bayanta tareda cireta ajikinshi...Shima yarima basam murmushin yayi, domin Allah yagani sheikh sudais da matarshi suna matuƙar birgeshi. Cikin Farin ciki yah jawal yaƙaraso gunsu suka rungume juna shida sheikh sudais domin shi kaɗai yasanarwa da zuwansu, "sannuku dazuwa ƙasar Nigeria sheikh sudais ina Fatar kunzo lpy? Murmushin fuskarshi ya faɗaɗa yana jinjina kanshi alamar lpy qalau...Hakan yasaki sheikh sudais yarungume yarima basam, sosai sukayi Farin cikin ganin juna,,bayan yasaki yarima basam ya kalli Maisoon data kwaɓe fuska kamar zata rusa ihu tana turo baki gaba. "Ikon Allah 🤔 ke kuwa miye Hakan? Yatambaya yana kallonta..cikin shagwaɓarta data saba yimusu tace "bakaibane kashareni 😥 yah sheikh kawai kake tarba, tafaɗa tana turo baki. "Ayya sorry autar mom amin afuwa nikuwa nayi missing ɗinki over ƴar ƙanwata, yaƙarasa zancen yana riƙo hannunta. Hakan yasa tasaki murmushi tareda rufe idonta jin sheikh sudais na faɗar "my butty duk kishinne Hakan?. Dariya sukayi dukkansu kana suka tako zuwa inda motar yah jawal take, excout ɗinshi natake musu baya. Tsaye maisoon tayi tana kallon yah jawal cikin tabe fuska tace "yah jawal mota ɗaya fa kazo da Ita tayaya zata kwashemu Hakan? Murmushi yah jawal yayi kafin yanuna mata fawan dake ƙarasowa da zugar motocin shi harda guzurin yaranshi sojoji. Da mamaki tace "yah fawan. Dede lokacinda yayi perking kusansu. Buɗe motar yayi yafito murmushi kwance akan kyakkyawar fuskarshi yabawa sheikh sudais hannu suka gaisa kana yabawa yarima basam, daganan yace "autar mom munyi fishi nidai karma kicemin komai, yana gama faɗar hakan yajuya zuwa motarshi yanayiwa su Sheikh sudais alamar da sushiga motar yah jawal dayake buɗe mishi Hannunta sheikh sudais yakama suka shiga motar kana yarima basam ya shiga motar yah fawan, sauran excout ɗin su kuwa suka shiga sauran motocin, ahakan suka bar airport ɗin suka nufi gida cikin jin daɗi. Lokacinda suka isa gidan baƙaramin Farin ciki mom tayi daganin autar tataba hakama Dady yaji daɗin zuwan sheikh sudais sosai domin se yau ne sukaga mijin yar tasu. Mom tashirya musu tarba ta musamman domin yah jawal yasanar da Ita zuwansu. Sheikh sudais da yarima basam kuwa pert ɗin Dady aka saukesu, sosai family maisoon suka basu kulawa ta musamman suna ƙarajin daɗin kasan cewar ƴarsu matar wannan malamin....mom kuwa tinda sukazo takebin maisoon da kallo tana addu'ar Allah yasa hasashenta yazama gaskiya domin sosai take mata kallon me ciki wanda har yafara bayyana kanshi amma dudda suke likitoci daga ita har mijinta Allah be ganar dasuba se mom. Bayan sunyi wanka sun hutu maisoon ta ɗora da rigimar zuwa gidan yah muhseen gun Aisha domin gabaki ɗaya hankalinta na gunta. Daƙyar tabari taci abinci, inda sheikh sudais yace Shima zashi domin yanaso duka yaga family ta, Hakan yah fawan ya ɗauke su zuwa gidansu. Humm zokuga murna gun Aisha da humairar yah fawan dudda batasan maisoon ba afuska amma tanajin labarinta sosai agun Aisha. Yah muhseen yayi farin cikin ganin ƙanwar tashi damijinta. Hakan suka baje a parlor yah muhseen ɗin sunata firar yoshe gamo. Maisoon ta kalli Aisha cikin Farin ciki tace "wayyoo Allah sweetheat Ashe nakusa zama mama shine baki taɓa gayamin ba dasedai kawai naji haihuwarki? Dariya sosai Aisha tayi kana tace humm "kema dabakizoba ai bagayamin zakiyiba maybe ma naki yariga nawa, ko Anty humaira? Ta tambaya tana kallon humaira. "Wlh kuwa Aisha nima dai Hakan nagani. Damamaki maisoon tace "banganeba mikike nufi sweetheat? "Abinda kike nufi mana ko kinaso kicemin bakisanda cikin jikinkiba dudda ya bayyana kanshi? Ido maisoon tawaro tareda ɗora hannunta akan cikinta tana faɗar cikidai sweetheat? Sekuma tajuya tana kallon sheikh sudais dashima ita ɗin yake kallo yanason tabbatarda zancen Aisha, kwaɓe fuska maisoon tayi kamar zayi kuka. Shi kuwa sheikh sudais gira ɗaya yaɗaga mata yana wani miskilin murmushi aranshi yana Fatar zancen Aisha yazama gaskiya. Hakan yasa Maisoon maida kallonta gun yah muhseen tace "kaganta ko my one bro. Murmushi yayi cikin sanyin halinshi kana yace "my life kin takurawa ƙanwata ko? "Allah my only bro bazancen takura Wlh sweetheart na ɗauke da ciki wanda nake tunanin yayi nisama itace bata ankara dashiba dudda kasan cewarta doctor, sekuma ta kalli sheikh sudais dake danna wayarshi yana tasbihi kamar besan abinda sukeyiba tace "Allah yatemaki Dr sheikh dan Allah ba gaskiya nake faɗa ba? Ko kaima dai likintancin beyi aiki akan sweetheat ɗita ba? Ahankali yaɗago da cat eyes ɗinshi yana kallonsu da murmushi kwance akan kyakkyawar fuskarshi kana ya ɗauke kanshi kamar bazeyi magana sekuma yace "kinada gaskiya Aisha kun kusa zama manya, daga Hakan ya ɗauke kanshi. Ido maisoon tawaro zata komayim magana kenan taji yarima basam na faɗar "wow masha allah amma Anty gimbiya shine kuke mana ɓoyo aikuwa yanzu zanyiwa Ammi albishir yafaɗa yana ciro wayarshi tareda dokawa gimbiya zaitun kira, domin sim ɗinshi ko wacce ƙasa yake aduniya ze iya magana da wata ƙasar, jin gimbiya zaitun ta ɗauka yasashi fara mata albishir batarema da ya gaidataba...aiko tayi Farin ciki sosai kamar tazuba ruwa aƙasa tasha, yana kashewa yakira gimbiya Rumaah itama yayi mata wannan dadda ɗan albishir wanda baya da tabbas akanshi 😂 zokuga murna da Farin ciki agunta hadda taka rawa kamarba matar sarki ba.... Maisoon kuwa gabaki ɗaya tashige wani yanayin ganin abin takeyi kamar almara, ganin shirunta yayi yawane yasa yah fawan cewa "rabidasu ƙanwata bara idan mundawo daga gidan abbey nakaiki hospital kiyi gwaji dakanki semu tabbar kinji. Hakan yasa tasauke ajiyar zuciya amma bini, bini tana shafa cikinta tareda kallon sheikh sudais, wanda dasun haɗa ido yaɗage mata gira ɗaya yana murmushi. Sunjima agidansu yaya fawan kafin sutashi dukansu sunufi gidan abbey, sosai mama tatarbesu domin taji daɗin zuwansu hakama abbey yayi Farin ciki sosai daganin sheikh sudais amatsayin mijin ƴarsu, sosai yakejin alfahari akan wannan auren dayayiwa Maisoon domin doline zefi kowa Farin ciki, sabida shine yabada Ita, da Ace akasin Hakan aka tadda mijin shine wanda mahaifanta zasuyi kuka dashi, sosai suka sha fira gidan abbey yanata saka musu albarka. Hakan suka fito sukaje gidan Abba, acanma sunsamu tarba me kyau gun umma da Abba, se nan,nan sukeyi da maisoon kamar zasu maidata ciki, sukuwa yayunta mazan motsi kaɗan zasuce "autar mom minene? Kinason wani abunne? Harsu yah Jafar da yah jawal Hakan suke mata bayama yah fawan da yah muhseen, abin har mamaki yake bawa sheikh sudais ganin yadda family ta ke matuƙar bata kulawa. Sunjima sosai agidan basu suka barshiba se yamma liss, amma ahakan maisoon tace se sunje hospital tukkunna sukoma gida, Hakan suka ɗauki hanyar hospital ɗin Abba, suna shiga jikinta na rawa tawuce ɗakin da ake hoto, domin ita sam takasa yadda da abinda suke faɗa. "Sweetheat kiyimin hoto yanzu please inaso na tabbar da zancen ku. "Tayaya sweetheat kokin manta ba gefena bane ina likitan ido inani ina hoto kuma. Juyawa tayi gunda sheikh sudais ke tsaye yana kallonsu tahaɗe hannunta biyu cikin shagwaɓa tace "please my sheikh. Murmushi kawai yayi tareda miƙawa yarima basam wayoyinshi kana yanufi gadon datake kai, sekuma yajiyo yana kallon yarima basam da yah jawal wanda sukawai suka rage a ɗakin se Aisha. Juyawa yarima basam yayi yafice yana faɗar "yah sheikh badai kishiba, shikuwa yah jawal dariya kawai yayi yanajin daɗin yadda yake hango soyayyar ƙanwar tashi a ido sheikh sudais. Bayan sun fita se ɗakin yarage dagasu se Aisha. Ahankali yafara mata hoton cikeda kwarin guywar samun abinda yakeda muradin gani, aiko dai Sega ciki raɗau ya bayyana harna tsawon wata 5 amma basu kulada akwaishiba sabida yashige cikin hips ɗinta, wani irin waro ido sheikh sudais yayi ganin watannin cikin kenan aurensu da wata ɗaya akasameshi? Yatambayi kanshi, afili yake maimaita alhamdulillah alhamdulillah alhamdulillah jin Hakan yasa daga Aisha har Maisoon kallon computer ɗin cikin mugun mamaki dukkansu suka zaro ido suna kallon abinda suka gani tabbas cikine harna tsawon wata biyar sedai Allah yaɓoye musu ganin ko minene acikin. Wani irin ihu Aisha tadoka tareda kwasa aguje tanufi yayan nasu, dasauri ya muhseen yatareta yana faɗar "ke idan kikayi mana wata barnar fa wurin murna. Murmushi tayi wanda ke nunida tsananin fatin cikin datake ciki kana tace "Wlh my only bro sweetheart na ɗauke da ciki harna tsawon wata biyar. Ido duk suka zaro tareda haɗa baki wurin faɗar"haba dan Allah? Wlh kuwa, tafada cikin tabbatarwa. Aiko Anan aka shiga murna da Farin ciki kamar ba gobe, sunjima suna yiwa junansu murna kafin sukabar a asibitin bayan duk sun kira iyayensu maza da mata sun sanar musu, kuma Hakan yayiwa iyayen daɗi domin sosai suka bayyana Farin cikinsu, Hakan suka koma gidan mom cikeda ɗimbin Farin ciki. Bayan sun ajiye maisoon da Aisha harda humaira domin Aisha tacewa yah muhseen itafa bazata koma gidaba har se sweetheat ɗinta ta koma, bekuma hanataba domin yasan shaƙuwar dake tsakaninsu. To shinefa bayan sun ajiyesu Sheikh sudais yace yah fawan yakaishi hotel baze iya zama Anan ba, bayadda beyiba amma san yaƙi acewarshi gidan iyayenshine, ganin Hakan yasa yakaishi gidan yah muhseen tund Aisha ta gudo...Hakan suka rayu a Nigeria seda sukayi kusan sati ɗaya kana suka koma Dubai bayan su mom sun cikasu da abubuwan buƙata wanda babusu a can, hakama sheikh sudais yayiwa su Abba alkhairi na ban mamaki, dakuma yayun matarshi, Hakan sukabar Nigeria cikeda ɗimbin kewar ahalin matarshi da karamcinsu..ahakan jirginsu ya sauka ƙasar Dubai inda tun kafin su isa excout ɗinshi da fadawan masauratarsu tuni sukayiwa airport ɗin dirar mukiya suna jiran ƙarasowarsu..suna fitowa daga jirgin suka nufi motocinsu suka shiga tareda barin filin jirgin gaba ɗaya......! Autar alheri ✍️