🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 3 Page 47 & 48 "Yace yaya Ishaq minake shirinji hakan? Waye sudais ɗin daka aurawa maisoon kahanawa ɗana? Wacece humaira daka aura masa kuma? Mihakan kenufi? Kenan tsanarda kakeyiwa fawan yakaiga kahanashi cikar burinshi...ya isa hakan yaya Umar plesse bayanzu yadace ayi wannan zancenba kabari musallami baƙi tukkunna. "Cikin hasala yace "yimin shiru Usman ai bakinku ɗaya duk atare kuke shirya munafurcin to wlh dukkanku baku isaba Allah sena ɗauki mataki akanku dani kuke zancen yana gama faɗar hakan yayi fuuu zebar parlor kamar zetashi sama...dasauri abbey yadoka mishi wata muguwar tsawa duk seda parlor ya ɗauka cikin ɓacin rai yace "wlh Umar karka yadda kabar parlor nan kaji nagayama idan kuma kafita tokasani ranka seyayi mummunan ɓaci feyeda yadda kake gani ayanzu, yana gama faɗar hakan ya kalli manyan sara kunan dake wurin zaune yace "dan girman Allah ranka yadaɗe kuyi haƙuri da wannan abin ɗaya faru damashine abinda nagaya muku tunfarko amma komai zededeta in sha Allah...murmushi kawai sarki Muhammad bilal yayi batareda yace komaiba hakama sarki Hassan, megirma shugaban ƙasa ma bece komaiba wannan faɗan ahaline.....shi kuwa abba tunda yaji abinda abbey ke faɗa kuma cikin muryar da betaɓa jinshi da itaba yatsaya cak batareda yayi gababa kuma beyi bayaba, hakan yasa Alhaji Ahmed buba wato wanda abbey ya aurawa fawan ƴarshi, miƙe tsaye tareda zuwa yajanyo hannun abba yana faɗar "plesse Dr Umar yihaƙuri kazauna mubi komai ahankali dan Allah. Becewa Alhaji Ahmad komaiba yabiyoshi kawai yazauna. Acan kuwa sosai mutane kegaisawa da general muhseen da kanal fawan dudda baya cikin nutsuwarshi amma faɗan da yaya jafar yayi masane ne yasa yaɗan nutsu yana jiran kowa yawatse yaje yasaki kowacce shegiyace aka aura mishi, kafin yaci ubanda yahaife mijin maisoon 😳🙆 humm hakan taron yawatse wasu cikin farin ciki wasu kuwa da tarin tambayoyi aransu....anan cikin gidan kuwa tunda Aisha taji sanarwar an ɗaura aurenta da yaya muhseen tazube aƙasa tana sujjada agun Allah, sedai alokacinda taji anɗaura na maisoon da wani sudais hankalinta yayi mummunan tashi kaddai auren doline akayiwa ƴar uwarta? waye wannan sudais ɗin? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, atake fargaba ta rufeta sedai batayi gigin sanarda maisoon ba domin tana bathroom sam batajiba....a parlor mama ma hakan anty meenah tazabura tana faɗar sheikh sudais kuma dama shine abinda yakawo su memartaba agarinnan, tafaɗa cikin giɗima..dasauri anty zainab tariƙota tana faɗar "mikike nufi meenah? "Humm kedai bari zee wlh tun a Saudia naɗora ayar tambaya azuwansu sedai banyi tunanin abin hakan yake ba amma shakka babu da biyu akayi aurennan bara kiji abinda yafaru, nan anty meenah takwashe duk abinda yafaru azuwan maisoon Saudia tagayawa Anty zee. "Tirƙashi, shine abinda yafito daga bakin anty zainab alokacinda tagamajin bayanin da anty meenah tayi mata, "lallai meenah akwai ayar tambaya anan kodai ya auretane dan yayi maganin rashin kunyarta kokuwa ita wannan ƙanwar sarkince tasaka aka aura mishi ita domin ta ƙuntata mata ze iya yuwa shima besanda aurenba tunda kince babban mutun neshi me daraja a idon duniya, cewar anty zainab..."humm nima tunanin danakeyi kenan sedai kuma idan dawata manufar akayi auren to kuwa sunyi ganganci domin basusan wacece Autar mom ba, abu ɗaya nake jima tsoro kartajanyo abinda za'akashemu dukkanmu komu ƙare rayuwarmu a kurkuku domin dai base anfaɗaba kinsan wacece maisoon, anty meenah tafaɗa cikin alhini "Hakane kam gaskiya amma in sha Allah koma minene zamuyi addu'a Allah yakawo munashi da sauƙi. "Ameen ameen. Daga hakan suka shiga sha'anin gabansu. Su dady kuwa bayan sun sallami baƙin dasuka zo musu ɗaurin auren ne suka yiwasu memartaba iso pert ɗin abbey dake sama, anan suka zauna dukkansu inda suka tara har yaransu mazan duka, bayan kowa ya zauna ne abbey yadubi jawal yace "kiramin maisoon da Aisha amina dakuma zainab. To abbey jawal yace kana yamiƙe zuwa pert ɗin mama, a parlor yasamu anty meenah da anty zainab yasanar musu saƙon abbey kana yawuce bedroom ɗin mama inda yasamu duk suna zaune tareda wasu ƙawayensu, cikin girmamawa sukace yah jawal ina kwana. Lpy qalau ya amsa musu kana yace "kuzo parlor abbey yana kiranku Aisha keda maisoon, yana gama faɗar hakan ya juya abinshi amma aranshi fal tausayin ƙanwar tashi...sukuwa miƙewa sukayi dukkansu suka fito kowacce sanyeda hijab ɗinta harƙasa sedaifa maisoon inbanda dukan tara,tara babu abinda ƙirjinta keyi,,,suna shiga parlor gabanta yaƙara tsananta faɗuwa ganin taron mutanen dake ciki,,,jiki a sanyaye suka zauna kusan yah muhseen domin dukkansu sunfi sakewa dashi, cikin girmamawa suka shiga gaida iyayen nasu tareda baƙin dasuka gani a wurin dudda bazuce gakusuwayeba. Duk suka amsa amma Banda sarakunan domin basuji abinda sukaceba sedai sunyi murmushi domin sunyi tunanin gaisuwace yaran sukayi dubada yadda kowa a wurin ya amsa musu...kana Aisha tace abbey gamu. "To Aisha kuzauna magana zanyi daku amatsayina na mahaifinku ina Fatar bazaku watsamin ƙasa a idoba...kansu aƙasa suka amsa da in sha Allah abbey....daga hakan shikuwa ya kalli abba dake cika yana batsewa kafin ya girgiza kanshi yace "Umar dudda cewa kana taka iyakarka akaina amma ina maka uzuri sabida sanin halayyarka amma kasani awannan karon idan ka kawo min wargi acikin wannan al'amarin wlh ranka zeyi mummunan ɓaci, sabida da muhseen da fawan da duk sauran yaranda muka haifa ni ɗaya suke aguna bawani banbanci amma kai agunka ba hakan abin yakeba domin kana ganin kamar ina nunawa yaronka banbanci, humm. Ɗan murmushi yayi kana yaci gabada faɗar, shiyasa kukeda banbanci kaida Usman domin bantaɓa yin hukunci akan ƴaƴanshi yace wani abunba dukkan hukuncin dazan musu dedene shi awurinshi bawai yaraba koshi nayiwa hukunci baya musamin balle kuma yaran, domin kuwa idan baka mantaba wannan abin dayake tsakanin fawan da maisoon yafaru tsakanin zainab da jawal amma hakan nayi hukunci akansu naƙi amintada aurensu tunda narigada na karɓi kuɗin aurenta dudda kuwa suna son junansu, awannan lokacin miyasa shi Usman bece natsani ɗanshi bane na hanashi auren ƴata tunda ai zainab nina haifeta, amma har ila yau wannan zancen betaɓa haɗani da Usman ba, sabida hakan kaima yau nayi wannan hukuncin akan ɗanka fawan zangani idan na isa dakai dakuma abinda ka haifa. Dan shiru yaƙarayi na ɗan lokaci kana yaci gabada faɗar, waƴannan bayin Allah dakake gani nasan dai kasan megirma shugaban ƙasarmu kuma kasan Alhaji Ahmed buba, waƴannan kuwa dakake gani bawai gama garin mutane bane kamar kowa wannan sarkin Saudia ne memartaba sarki Hassan kenan, wannan kuma saukin Dubai ne memartaba sarki Muhammad bilal kenan, wannan kuma ɗan sarkin Saudia ne Sunan shi junaid Hassan....ido abba yazaro cikin mugun mamaki da kunyar abinda ya aikata yasauko daga kan kujerar dayake kai yana cika yana batsewa tareda zubewa aƙasa, hakama fawan da duka sauran yaransu sun kaɗu sosai dajin mutanen dake gabansu, maisoon kuwa wani irin ɗagowa tayi cikin mugun faɗuwar gaba da fargaba, sedai babu wanda yakulada ɗagowarta da razanarta se mutun biyu wata Aisha da sarki Muhammad bilal dudda bawai yasanta bane amma yayi mamakin razanarta da jin sune agabanta....abbey kuwa bebawa abba damar yin wata maganaba yaci gabada faɗar, ajiyane sukazo gidannan neman auren maisoon wa yaronsu, nayi alhini sosai domin da farko ban amintaba kuma nabasu haƙuri akan zancen auren inda nagaya musu cewar nayiwa maisoon miji, mijinda nayimata kuwa bakowa bane face fawan domin tunda na soke aurenta da yaseer nasawa raina zan aurawa fawan ita,,,,,jin hakan danace yasa suka shiga bani haƙuri akan nabawa kowaye haƙuri dan Allah abawa yaronsu,,,,amma dudda hakan naƙi amincewa sabida abin yazo min abazata dudda bawai nafurta bane nacewar nabawa fawan ɗin,,,,ganin naƙi amincewane yasa memartaba sarki Muhammad bilal yashiga yimin magiya yana roƙana akan na amince nabawa yaronshi, tareda yimin bayanin halinda yaron yake ciki,,,,abin yabani tausayi sosai shiyasa doli na amince domin bazan iya kallon babban mutun kamar wannan yaduƙarda kanshi agabanaba yana roƙan abu agunaba wanda kuma inada yadda zanyi nabashi abin kuma na hanashi sam bazan iyaba. Ɗan shiru yaƙarayi yana kallon yanayin mutanen parlor kafin yaci gabada cewa, "shine dalilin dayasa na amince nabawa yaronshi maisoon bayan nayi musu bayanin komai gameda ita tundaga zancen auren yaseer har shigowar maganar fawan da ɓatan datayi harkawo bayyanarta da soke aurenda za'a ɗaura mata dakuma maidashi danayi akan fawan, kuma nagaya musu ne kar se anyi auren azomusu dazancen akaikaice kamar yadda akaƙulla yiwa Alhaji dikko,,,,bayan nagama faɗa musu sunyi jimamin abin sosai tareda tausayawa yarinyar ananne megirma shugaban ƙasa yace yanaso aɗaura auren yau kamar yadda akayi niyyar yi da yaseer tun farko, kana kuma Alhaji Ahmad yace yabawa fawan ƴarshi humaira domin shima a ɗaura mishi auren kamar yadda akayiwa yan uwanshi kar ayi bashi. gaskiya naji daɗin wannan karamci na Alhaji Ahmad domin damacan ina tunanin yarinyarda zan aura mishi kamar yadda nayi alƙawari tunda lokacinda nabashi yacika,,,,ananne akayi komai na shirin auren maisoon da yaron sarki bilal kana akayi na fawan da yarinyar Alhaji Ahmad kana suka tafi, amma har suka fito suna jimamin abinda Hajiya Rukayya dikko tayiwa maisoon shiyasa koda sukabar gidannan cikin alhini,,, yaƙarasa zancen yana kallon ƴaƴan nasu domin yaga yanayinsu. Dukkansu kansu aƙasa yake kowa da abinda yake tunani aranshi, maisoon kuwa gabaki ɗaya taruɗe inbanda gumi babu abinda ke keto mata ta ko ina ajikinta...ajiyar zuciya abbey yasauke kana yace fawan kaji hukuncin dana yanke akanka kaida ƙanwaka ina fatar zakuyi biyayya agareni bazaku watsamin ƙasa a idoba domin ina kallon na isa dakune shiyasa nayi muku zaɓin danake Fatar yakasance alkhairi acikin rayuwarku, maisoon kinji hukuncin danayi muku ko? Shin ko zakumin biyayya kokuwa kunada jayya akan hukuncina? Yatambaya idonshi tar akansu,,,,,hakama mutanen dake parlor kowa suyake kallo, Aisha da Anty meenah ma se fargaba sukeyi kar maisoon ta ƙunyata abbey acikin mutane,,,,Dady ma fargabar dayakeyi kenan domin yasan shiya haifi maisoon amma kaifi ɗaya ce sak halayyarta irinta abbey ce domin koshi bata shayin faɗawa ra'ayinta akan abu,,,dukansu sunlulu duniyar tunani sukaji saukar daddaɗar muryarta tana faɗar "abbey naji ba daɗi sosai araina inajin kamar bankai ƴa ba kamar kowacce ƴa dake alfaharida iyayenta, inaji araina inada wata tawaya arayuwata yanzu Hakan jinakeyi kamar baniba abbey..wani irin faɗuwa gaban abbey yayi dagashi har Dady har sauran yayunsu dakenan...cikin dakiyar zuciya abbey yace "akanme maisoon miyasa kika faɗi Hakan? Kanta aƙasa tace "Abbey duk wata ƴa meneman albarka da gamawa da iyayenta lafiya nasan umurni kawai take karɓa agun iyayen nata bawai bawai jayayyaba, sam banji daɗi ba dazaka yanke hukunci akaina kuma har kana tunanin bazanyi biyayya agarekaba, abbey idan banyi muku biyayyaba aduniya wazanyiwa? Wlh Allah bana Fatar ranarda zatazo kuna neman alfarma agareni domin bazan taɓa yafewa kainaba, ni ƴace agunku abinda nafi buƙata kawai kucemin jekiyi ko ga abinda zakiyi, nikuwa naje nacika umurninku, wlh duk abinda kayanke akaina dedene abbey bazan taɓayin jayayya dakaiba, taƙarasa zancen kamar zata saka kuka domin ƙarfin haline kawai yasa take wannan zancen, kawaide bataji daɗin yadda yake tambayar zasubi umurninshi ba agaban waƴannan mutane, sekace wasu marasa tarbiya.....suko su abbey wani irin ƙayataccen murmushi suka saki atare dagashi har dady da megirma shugaban ƙasar Nigeria hadda Alhaji Ahmad ma,,,su yaya jafar se hamdala sukeyi yaya muhseen kuwa kanshi aƙasa se addu'a yakeyi akan Allah ya yaƙara ciremai sonta aranshi dudda yanzu yaragu sosai domin cikin ɗari babu 60 kuma dudda hakan yanason abin yaƙabarin ranshi gaba ɗaya amma wannan halayyar tata na ɗaya daga cikin abinda yasa yake mugun sonta....abba ma seya tsinci kanshi dason fawan ma ya amsa kamar yadda maisoon tayi sabida shima ta birgeshi ba kaɗan ba...suna ahakan sukaji yace "in sha Allah abbey zaka samemu masu biyayya agareka ngd sosai da wannan auren kuma zan riƙeta amana in sha Allah...fawan yafaɗi hakanne sabida sanyi da jikinshi yayi akan kalaman abbey domin yasan tabbas gaskiya yafaɗa kuma ƙanwarshi ta karɓa shi yana matsayin babba mizesa yaƙi karɓa...ai wani irin sanyi sukaji dukkansu aransu domin koshi basu sa ran ya amince cikin sauƙi ba sabida sanin halinshi, ahankali abbey yace "to alhamdulillah naji daɗi sosai kuma ina alfahari daku Allah yayi muku albarka acikin rayuwarku kuma Allah ya albarkaci aurenku Allah yabaku masu yimuku biyayya fiye da yadda kuke mana. Ameen ameen y Allah duk akama amsa awurin. Anandai abba yabawa abbey haƙuri akan rashin kunyarda yayi mishi tareda su memartaba sarki Muhammad bilal,,,sosai sukaji daɗin yadda yafahimta komai yadedeta cikin sauƙi inda suka roƙi alfarman abasu amarya idan zasu wuce sutafi da ita...murmushi abbey yayi kana yace babu damuwa in sha Allah sedai zasu tafi tareda mutun ukku daga cikin family ɗinta domin suga muhallinta...aiko cikin farin ciki suka shiga godiya kana suka sanarda su abbey gobe zasu wuce,,,sedai abbey ya roƙi alfarman abasu koda kwana biyar ne domin tayi sallama da ƴan uwanta dakuma mahaifiyarta....murmushi kawai sukayi sukace zasu jira batareda wata damuwaba, ahakan abbey ya sallami kowa daga cikin yaransu kana sukayiwa su memartaba rakiya har motarsu..... maisoon kuwa dasuka baro parlor abbey tafiya kawai takeyi ko gabanta bata gani wani irin jirine takeji na ɗibarta ikon Allah ne kawai yakaita bedroom ɗin mama lafiya, tana shiga Aisha tariƙota suka zauna domin taga yanayinta, sedai zamansu keda wuya tacewa Aisha, "nashiga ukku sweetheat wasuka auramin? wanene shi? Wanne irin miji na aura wanda bansaniba besanniba bantaɓa ganinshiba, sweetheat waye wannan??? Tafaɗa cikin muryar kuka...itama Aisha kukan takesanyi amma tadanneshi domin tanason karfafawa ƴar uwartata guywa, kamar daga sama taji muryar anty meenah tana faɗar "SHECK SUDAIS MUHMD BILAL, WATO DR SUDAIS MUHMD BILAL, KUMA ƊAYA DAGA CIKIN LIMAMAN MASALLACIN HARAMI KUMA MALAMIN DA DUNIYA KE ALFAHARI DASHI., shine aka aura miki wabai gama garin mutun bane mijinki na nunawa sa'ane wanda kowacce mace zatayi alfahari dasamunshi amatsayin miji kodan ilimin addininshi....arazane maisoon tamiƙe tsaye tana faɗar sheikh sudais fa anty meenah??? Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 3 Page 49 & 50 "Ƙwarai kuwa Sheikh Sudais ne mijinki ahalinzu, Anty meenah taƙara bata wannan amsar kana tajuya tabar ɗakin....wasu irin yawu maisoon tahaɗiye wanda suka tsaya mata amaƙoshi subasu saukaba subasu fitoba, magana takesonyi amma takasa wani irin tsinkewa gabanta keyi tarasa dalili farin ciki zatayi kokuwa baƙin ciki? Wannan wanne irin aure ne akayimata? Aure da wannan miskilin mutun kuma ustaz wanda bayada time ɗin kowa? Kuma ɗan gidan marasa mutunci irinsu gimbiya saudat, tab dijam lallai ko akwai aiki agabanta, wannan wacce irin rayuwace tazo mata ahakan? Sosai talulu duniyar tunani idonta na zubda ƙwallah. Taɓata Aisha tayi tana kiran sunanta ahankali...ɗagowa tayi ta kalleta, ganin yadda idonta suka ƙara komawane lokaci ɗaya yasa gaban Aisha faɗuwa cikin tashin hankali tace "sweetheat waye Sheikh Sudais please? Dama kinsanshine? Please kigayamin naga kin ƙara shiga tashin hankali dakikaji shine aka aura Miki please dan Allah kigayamin wayeshi? Tatambeta cikin tsoro....ajiyar zuciya maisoon tasauke akaro na babu adadi kana tace "nasanshi sweetheat domin na taɓa haɗuwa dashi a Saudia, nan tabawa Aisha labarin zuwanta Saudia duka, sa'annan taƙara dacewa "bansan abisa wacce manufar akayi aurenba kuma nasan su abbey bazasu taɓa fahimta ba amma tabbas kodame sukazo adede nake dasu wlh domin dashirina zanshiga Sena zamewa duk wani ɗan iskan gidan ciwon ido, me kirki kuwa zan kasance dausayi agareshi sabida hakan muzuba mugani nidasu shege kafasa, taƙarasa zancen cikin tabbatarda kalamanta Ido kawai Aisha tazuba mata cikin tsoro hartakai ƙarshe, kana tace "sweetheat anya kuwa dawata manufar sukayi wannan auren? Domin fa a labarinki kingayamin akwai mutanen kirki agidan sarautar kuma kince shine yahana su harbeki a lokacinda kika mare jami'an tsaronsu, kama yace miyayi Miki kike bibiyar rayuwarsa, anya kuwa babu ayar tambaya acikin wannan lamarin sweetheat? Wani kallon bakida hankali maisoon tayi mata kana tayi kwanciyarta akan bed ɗin tana tunanin makomarta. Hajiya Rukayya dikko kuwa ba yadda yaseer beso tayi mishi bayanin daze fahimtaba akan wannan zancen amma fir taƙi ko sauraren shi, har washe garin ɗaurin auren,,,,sa'annan ne Hajiya tasamu damar ganawa da Alhaji dikko ganin babu wani shirin ɗaurin auren da akeyi agidan. Labari yabata duk yadda akayi tun zuwan Hajiya Rukayya wurinshi tasanar dashi ɓatan maisoon dakuma yadda takaya dayaje gidansu...tunda yafara magana Hajiya ke salati tana tsinewa Hajiya Rukayya haryakai ƙarshe....hakama yaseer zubewa yayi awurin yana rusar kuka kamar ƙaramin yaro yana kuma danasanin rashin mutuncin dayaje yayiwa yah muhseen akan zancen auren nasu....cikin takaici Hajiya tace dama Seda nayi tunanin akwai abinda ketsakanin ita Rukayya da wannan yarinya domin duk abinda yafaru tsakaninsu lokacinda tazo gidannan naji Sedai yinayi kamar banjiba tunda sun nuna basaso naji amma tabbas akwai wani ɓoyayyen lamari tsakaninsu, Sedai koma minene Rukayya ce silarshi shiyasa nakeyima faɗan kadena ɗaukar zancen mace musamman taka matar daba mutuncine da itaba kasani nasani bata ƙaunar ɗan Adam amma kasa ƙafa kashure zancena yanzu wagari yawaya? Kaida ɗanka domin wlh bawai baki nayi mishiba amma kafin yasamu mata ƴar gidan mutuncin irin wannan yarinyar danayi masa kwaɗayin samu bayanzuba, sedai yasamo me baƙin hali irinna uwarsa kuma kasani wannan ɗanyen aikin dakukayi baze shiga tsakanin zumuncina da wannan yarinya ba har yau ina sonta kuma zanci gabada zumunci da ita da iyayenta har ƙarshen numfashina bi'iznillah. Tana gama maganarta tamiƙe tareda shigewarta bedroom ɗinta.....shikuwa yaseer jiyakeyi inama ze iya tariyo baya da shakka babu ze tarokomai yagoge wannan ɓarnar domin ayi bikin aurenshi da maisoon Sedai ba hali kuma bayada wata dama ko hujjar zuwa bawa iyayenta haƙuri ayanzu, innalillahi wa'innailaihiraji'un. Abbanshi kam ɗauke kanshi yayi duk kukanda yakeyi yayi kamar besanda akwai mutun awurinba, daga ƙarshe daya gajida saurarenshi Shima yafice warshi daga gidan gaba ɗaya. Mom ɗin maisoon Tun lokacinda Anty meenah takirata tana gaya mata zancen ɗaurin auren hankalinta yayi mummunan tashi bata taɓa damuwaba duk hukuncin da abbey zeyanke akan ƴaƴanta ba amma wannan karon faɗa kawai takeyi domin tana ganin san ba'ayiwa ƴarta adilciba tayaya zasu ɗauki aurenta subawa mutane daga zuwa wurinsu jiya batareda wani bincikeba? Dan kawai suna masu kuɗi kome? To ita kam Sam bazata yadda da wannan aurenba na rashin gata dasukayiwa Maisoon....tana cikin wannan banbamin ne Dady da yah jawal suka dawo gidan, aiko taƙara hawa Se faɗa takeyi akan ita sam bazata yadda da wannan aurenba....Dady bece mata komaiba harta gama faɗanta sabida doline yabata uzuri sam batada damuwa akan komai tanayin yadda yakeso tanada haƙuri sosai amma tunda yau yaga ta bore gara yabarta harta sauka,,,aiko tayi me isarta bece mata komaiba Seda yaga tasaka mishi kukane kana ya shiga rarrashinta babu shiri, bayan yasamu taɗan nutsune yashiga bata labarin waye aka aurawa ƴarta dakuma kimada iyayenshi sukeda...ai tunda ammi taji zancen Sheikh Sudais ne tadena faɗa domin tasan kowacce uwa nafatar ƴar ta tasamu nagar taccen miji irinshi, Sedai fargabarta ɗaya karyazama dole akayiwa maisoon ɗin, ananne dai tasakawa auren albarka tareda yimusu fatan alkhairi. Tofa kwanan maisoon da Aisha biyu agidan mama bayan ɗaurin auren tana ƙarasa musu abinda take musu tun dawowar maisoon ɗin nagyara, kana mom taturo yah jawal ya ɗaukar matasu, hadda su Anty meenah, anan itama tafara nata babu kama hannun yaro, wani irin gyara takewa amaren harma yayunsu bana wasa ba sukansu Seda sukaji ajikinsu domin takai takawo ko zaman minti 5 sukayi Se sun canja pant sabida zubar da sukeyi musamman ma Maisoon gawani irin ƙaiƙayi da breast ɗin su keyi kamar zasu tsinke se ƙara cika sukeyi suna kumbura dama yaya abin yake😅🤷 gabaki ɗaya mom ta hautsina musu lissafi kuma dukkansu sunsan ko minene kedamunsu tunda dukkansu likitocine Sedai badamar fasasha ko akawo wani wargi domin mom dakanta take tsare mutun seya shinye tass tukkunna yabata kwanonta hakama na gyaran fata dudda mama tayi musu sosai acan....ko anty meenah kuwa da ake laɓawa Seda mom takaita ƙarshe gun haƙuri dataga zata illata kanta tagudu gun mijinta domin tasamawa kanta nutsuwa,,,,aiko aranar ta tabbata tazo Nigeria gun mom kuma tasha kayan haɗin Autar alheri hannun mom domin ita kanta ta tabbatar da cewar na musamman ne, aranar taga hauka kala,kala agun Dr hareesh ita kanta taƙara tabbatarwa kanta ita ɗin mace ce me inci a hannunta..tofa inaga amarenda basuma taɓa sanin ya wurin yakeba? Gaskiya harna tausawa mazajensu😅 Ana saura kwana ukku suwuce Saudia umma taturo yah fawan yaɗauko su, Allah sarki bayan Allah benunawa maisoon komaiba ko a fuska hasalima yadda suka saba tun kafin Hakan tafaru Hakan yarinƙayi mata. To fawan idan shiriyar gaske ce muna murna sosai, sedai allah yasa ba Kwanton ɓauna ne kayiba.🙄 Umma ma anan ta ɗora da nata na kanurin asali, agaskiya su maisoon Seda suka rena kansu domin su dakansu sunsan sun kaɗe, Seda umma tayi nata sosai itama abinne dai ba'acewa komai. Washe garin ranarda zasu tafi kuwa Dady cewa yayi kar Maisoon takoma gidanshi domin yasan muddin zasu haɗu da mom to koke koke zasuyita yimasa mebay har Maisoon ta haƙura tadena mom bata denaba Allah ya jarabeta da yarinyar sosai. Su Anty meenah dakansu suka shirya maisoon da Aisha abisa umarnin abbey akan cewar da anraka maisoon airport to za'awuce da Aisha gidantane..sun shirya su tsab cikin kayanmu na gargajiya atamba black calor me ratsin maroon aciki kana suka saka hijabai maroon, Masha allah 👍 amare da hijabai kuma Se sukayi musu mugun kyau,,,,ahakan suka fito parlor abba, wanda jikinshi yayi sanyi sosai, anan yashiga yimusu nasiha me ratsa ziciya kamar bashineba daga ƙarshe yasa musu albarka tareda fatan alkhairi acikin aurensu,,,,kana umma ma tayi nata sosai, daganan yah fawan ya ɗauke su zuwa gidan abbey inda suka samu su sarki Muhammad bilal acan suna jiran ƙarasowarsu tareda zugar motocin shugaban ƙasa...anan ma sosai abbey yayi musu huɗuba da nasiha sosai akan zaman aure kana ya sallamesu domin shi kanshi akwai saurin kuka bayaso yaran nashi suga gazawarshi Hakan yayi ko lokacinda za'akai Anty meenah Saudia. Ahakan suka fito zuwa airport tareda rakiyar yayunsu maza, dama da umma za'ayi tafiyar da mama dakuma anty zainab domin ita Anty meenah dama da ita za'aje, Se yah jafar da yah jawal domin suga masaukin ƙanwar tasu...suna isa airport aiko aka saka sabuwar rigima domin Aisha da maisoon kuka sukeyi wiwi kamar ransu zefita sun maƙale juna sekace za'arabasu ne na har abada, daƙyar akasamu suka rabu Shima Seda yah jawal yayi musu jan ido, ahakan suka shiga jirgi inda manyan sarakunan suketa yiwa mutanen Nigeria godiya abisa alkhairinsu garesu tareda fatan alkhairi har suka shige, jirginsu yalula sararin samaniya domin Dubai suka nufa abisa umarnin sarki Muhammad bulal....Aisha kuwa gida aka koma da ita inda abbey dakanshi yakaita ɗakinta shida Dadyn maisoon suka ƙara yimata nasiha sosai kana suka tafi abinsu....tana nan zaune ita kaɗai kamar mayya sekuka takeyi yaya muhseen yashigo gidan tareda abokananshi...! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 3 Page 51 & 52 "Shigowa sukayi da sallama ɗauke a bakinsu,,kanta na ƙasa ta amsa amma ba yadda za'ayi sujita. Cikin tsokana Khamis yace "amarya dudda sallamar bazaki amsa manaba? yafaɗa yana dariya..."eh bazata nasaba karka takuramin ƙanwa Khamis banasan takura, cewar yah muhseen Shima yana dariyar...tofa iKon Allah yanzu muhseen. Tun kafin yafaɗi abinda yakeson faɗa yah muhseen yatari numfashinshi...aiko duk abokanan su suka saka dariya,,, addu'a sosai sukayi musu da fatan alkhairi kana suka ajiye musu tsarabar dasukazo da ita suka ficewarsu,,,,Seda yarakasu kana yadawo ɗakin yazo yazauna kusanta tareda yaye hular hijab ɗinta data sauko har fuskarta, aɗan razane yace "ƙanwata wannan kukanfa duk sabida ankawominke ne kokuwa na rabuwa da umma? Aitanajin muryarahi taƙara sakin sabon kukan, cikin tashin hankali yarungumota jikinshi yana ɗan buga bayanta, alamar rarrshi sunjima ahakan kafin tabuɗe baki cikin muryar kuka tace "my only bro sweetheart suntafi da ita miyasa zaku aurarda Ita har acan nesa plesse? Sekuma tasake sakin wani sabon kukan. "ya salam shine kallimar data fito daga bakin yah muhseen kafin yace "please my wife kiyi haƙuri kinji Madison ƙaddarar aurenta ce tazo ahakan tunda har kikaga abba yasauke makamanshi kuma Abbey ya yadda yabasu ita to ki tabbatar da cewar SAWUN GIWA ne yatake na raƙumi dan Allah kidena kuka kuma kiyimata fatan alkhairi kawai kinji abar ƙauna, yaƙarasa zancen yana lasar hawayen fuskarta, wanda yasanya Aisha muguwar zabura jikinta na karkarwa sabida wani irin tsamm dataji tundaga yatsarta. Ɗan tsayawa yah muhseen yayi cikin mamaki yana kallon yadda jikinta keyi abin yayi bala in ɗaure mishi kai, to miyasameta? Yayiwa kanshi wannan tambayar...sekuma yaƙara maidata jikinshi domin taɗan nutsu, amma ina mutsuwa kam babuta agunta domin kayan mom Se aiki suke zuba mata a babbar faɗa🙈💃 Shidai bekawo komai aranshiba yamiƙe yace taje tayi al'wala suyi sallah.. ahankali tace inada alwala. "Okay to tashi muyi yafaɗa yana miƙa mata hannunshi tunda dama hijab ne ajikinta, bata riƙa hannunshi ba tamiƙe warta domin Allah yasani yanzu bataso yataɓata sam bazata iya juraba...shikuwa bece mata komaiba yajasu sallar nafila raka'a biyu bayan sun idar yashiga yimata tambayoyi akan addini dudda cewar yasan ta iya domin muddin yana gari to yana bincikar karatunsu itada maisoon...aiko tabashi amsa dede yadda yadace,,,Seda yagama mata tambayoyin tukkunna yaɗora hannunshi akanta yashiga koro musu addu'a agun Allah sosai yayi addu'oin neman tsari daga shaiɗan acikin rayuwar aurensu data neman zaman lafiya tareda zuri'a tagari, yajima yanayi kafin ya idar, suka shafa atare,,,dakanshi yaje ya ɗauko plate tazuba musu gashin zabon da sukazo dashi wanda yaji kayan haɗi Se ƙamshi yakeyi da tururi, kana yajanyo lemukan kala kala ya ajiye, "zomuci abinci my wife yafaɗa yana jifanta dawani irin kallo na so da sha'awa. Ita kuwa kanta aƙasa tace "naƙoshi yaya. Ido yaɗan zaro kaɗan yace "yaya kuma my wife? Lokacinma da bamuyi aureba baki kirani yayaba Se yanzu? Mi Hakan kenufi? No Sam banasanjin yaya abakinki, yaƙarasa zancen yana janyota jikinshi tareda saka hannu yacire hijab ɗinta, wanda yasa seda yayi dayasanin cireshi sakamakom tozali da yayi da cikakkiyar dukiyar fulaninta Masha allah kamar zasu fasa rigar sufito dominfa Aisha tamafi maisoon cikar ƙirji kokuma su zoza hips kawai maisoon zata nuna mata, wasu irin yawu yahaɗiye domin betaɓa ganinta ahakanba sekuma yayi saurin dakatarda kanshi daga kwaɗayinsu domin besaniba ko cikone da yammata keyi ayanzu shine tayi karya saka ranshi yaga abin bahakan bane yaji ba daɗi, saurin kauda zancen yayi aranshi yana faɗar "buɗe baki idan ba hakanba nayi Miki ɗura kinsandai zan iya...itakuwa ayanzu saurarenshi ne kawai takeyi domin kuwa jinta ajikinshi baƙaramin tada mata hankali yayiba, ahakan yariƙa ɗiba yana bata hartaci sosai Seda tafara janye kanta tukkunna yabarta jus ɗin kwakwa tasha,,,Se alokacin Shima yaɗanci sama sama kana yamiƙe tareda kwashe kayan yace bara nayi wanka zandawo yanzu karkiji tsoro kinji,,,kai kawai ta ɗaga mishi, shiko yayi murmushi yafita....yana fita tamiƙe jiki asanyaye tahiga bathroom brush tayi tareda wanka da ruwan turarenda mom tabata domin tahaɗa musu kaya sosai sukazo dashi mummunan maisoon dake nesa. Seda tagama wankan kana tazo taɗauko kayan baccin da Anty meenah tasaka mata ajaka, Sedai me babu na albarka aciki gaba ɗaya tafi tsirara ne, ido tawaro tanabin kayan da kallo kafin tashiga ɗagasu wasu ƙaramar rigace me duka shara,shara ajikinta wadda bazata wuce cinyartaba, Se ɗan pant ɗinta wata kuma iyakacinta guywa amma itada babu duk ɗaya kuma batada pant ɗin ma, wata kuma pant ne kawai Se bra, wata irin ajiyar zuciya tasauke tana tunanin yazatayi da wannan kayan? Tajima tana tunani ganin batada wata mafitarne yasa taɗauki me kawowa guywar kawai tasaka tareda pant ɗin waccen ɗin tasaka kana tabazawa jikinta turaren humrah mesanyin ƙamshi kana ta haye gadon tayi kwanciyarta tareda rufe jikinta da blanket shif Shikuwa beshigoba seda yagama wankanshi yashirya cikin kayan bacci masu laushi dasheƙi kana yaɗauko wayoyinshi yafito, gaskiya yah muhseen kyakkyawa ne ajin farko, to ba yah muhseen ba duka ahalinsu babu munana gaskiya sedai ace masha allah domin ko chocolate calor maisoon ce kawai hakan se anty zainab amma dukkansu fararene tubarakallah masha allah...yana shiga bedroom ɗinta yahangota kwance tarufe jikinta, murmushi yayi afili yace "my wife harkinyi bacci? Yatambaya cikin sakin fuska, sedai amsa masan dabatayi bane yasa yaƙara yadda bacci takeyi...itako ba bacci takeyiba kawai tana sauraren makomarta ne gakuma tsoron fal ranta...ahakan yahauro gadon bayan ya ajiye wayoyinshi agefe, murmushi yayi alokacinda yake kallon kyakkyawar fuskarta mecikeda nutsuwa da sanyin hali, ahankali yakai hannunshi kan blanket ɗin yajanye,,,tab dijam ai wani irin dasƙarewa jinin jikin yah muhseen yayi ganin yadda take tamkar a tsirara atake jikinshi yaɗauki rawa,,,,itako inbanda dukan tara tara babu abinda ƙirjinta keyi sabida tsoron abinda zeje yadawo😂 yah muhseen kan hannunshi na karkarwa yaɗora akan lallausar Fatar jikinta, dede saman breast ɗinta kafin yakaiga wuyanta, dukkansu seda suka ɗan zabura sabida shuck ɗin dasukaji,,,ai besan lokacinda yajanyota jikinshi ba yarungumeta sosai yana sauke nunfashi daƙyar acikin kunnenta,,,atake tafara mutsu mutsun kwacewa sabida jikinta daya ɗauki rawa. "My wife minene? Yafaɗa can ƙasan maƙoshi..da ƙyar Aisha ta iya cewa bakomai my only bro bacci zanyi. Tayi maganar cikin shagwaɓa kamar zatayi kuka. Ya salam to kiyi baccinki mana Aisha kobakyaso kikwanta ajikina? Yatambaya tareda laso kunnenta yana tura hannunshi tsakiyar ƙirjinta...azabure Aisha tace washhh Allah yah muhseen ka ka kabari plesse, tayi maganar adabirce, hakan yaƙara rikita yayan nata, wanda yasakashi riƙo breast ɗinta duka dake fiskar hankalinshi, yace "wayyooo my ishaahh inason wannan abin Allah na godema daka bani matar da kawadata dasu ya Allahhh, yafaɗa cikin shauƙi...Aisha dake ƙoƙarin janye hannunshi daga kan breast ɗinta tayi saurin sakin hannunshi jin abinda yake faɗa, to mizesa tahanashi? Aiko yanajin tasaki hannunshi yaɗauko duka hannun yana murzasu cikin wani irin yanayi yana mulmula nipples ɗinta, dasauri Aisha ta toshe bakinta da hannunta domin tana gab dasaka mishi ihu...shiko gabaki ɗaya yagama ruɗewa akan wannan albarkatun nata, cikin sauri yararimo bakinta yana shirin haɗawa da nashi, hakan yasa dole tajanye hannunta data toshe bakin, aiko yakamo harshenta cikin mayen buƙatuwa yafara bata wani zazzafan kiss me matuƙar ruɗa mutun, kuma still hannunshi na kan breast ɗinta...shiga maida mishi da martani tayi tana banƙaromai breast ɗinta tareda yamutsa lallausar sumar kanshi kamar tana mishi sosai,,,,haba ai gaba ɗaya taƙara gigita yah muhseen, sabida inbanda kumbura dacika babu abinda ake masa a wando🙈 gaba ɗaya yabirkice mata cikin sauri yajanye bakinshi daga kan nata yamaida kan jajayen nipples ɗinta yashiga tsotsa...wani irin banƙarewa Aisha tayi lokacinda taji saukar bakinshi akan nipples ɗinta tana faɗar "washhh washhh wayyyoo Allah yah muhseen nonona plesse kabari ahhhhhh, tafaɗa agigice...wanda yaƙara birkita tunanin yayan nata,,yashiga yawo da hannunshi ajikinta yana shafata haryazo cinyoyinta inda hannunshi yasauka akan pant ɗinta tareda zurashi ciki,,dasauri yasaki bakinta suna sakin kara atare, jin wata irin ni'ima daya taɓo mesantsi da yoƙi, azabure yamiƙe zaune yana zare pant ɗin tareda buɗe kafafuwanta yanason ganin wurin Cikin wani irin yanayi na buƙatuwa tasaka hannunta tana rufe wurin tareda cewa "my only bro nicefa Aisha ce ƙanwarka plesse karka kallah dan Allah, taƙarasa zancen tana matsar kafafunta...wani irin nunfashi yaja, kafin yadawo baganta batareda yace mata komaiba yayi ƙasa da wandonshi inda atake Hajiya babba tayi tsalle tafito tana harbin iska kamar zataci babu,,,,kallonta yayi da idonshi da suka cika tab dajaraba kafin yaɗauko hannunta yaɗora akan hajiyar,,,,azabure Aisha tamiƙe zaune tana ƙoƙarin janye hannunta kamar zatayi kuka take faɗar "nifa ƙanwarka ce kabari plesse. "Shima cikin dasashiyar murya yake faɗar "ƙanwa kuma my wife? Ai yanzu matsayi biyu kike amsawa ƙanwata kuma matata, ada dakike ƙanwata kawai ai banyi miki hakanba, Aisha tun lokacinda kika amsa kina sona zaki zauna dani amatsayin mijinki nakoyawa kaina yadda zancire kunyarki plesse kema kicire tawa domin idan akwaita zata cutardamu, jifa kiga yadda babynki tayi kamar zata tsinkemin kuma mallakinkice ke kaɗai kece kawai keda maganinta😥 Wasu irin yawu Aisha ta haɗiye tana kallon zallar tashin hankali hannunta yau akan jarumtar yayanta, gabaki ɗaya tarasa mizatayi, tana cikin wannan tunanin taji yana murza hannunta akan abar, batayi auneba taji yasaki ƙara me haɗe da gurnani na tsananin jin daɗin abinda yakeyi da hannunta,,,,wani irin farin ciki taji yarufeta dudda tsoron da take ciki amma ganin abinda yasaka yayan nata jin daɗi setaji tana buƙatar tayi mishi dakanta, aiko bata ɓata lokaci ba tashiga murza mishi penis ɗinshi cikin wani ɗan iskan salo dama gata doctor tasan kan namiji🤪 sosai tarike kewaye kaciyarshi tana murzawa,,,,wani irin banƙarewa yah muhseen yayi yana faɗar "oshhhh ahhhhhh my ishaahh yesss ohhh daɗi ahhhh my babyyy, yafaɗa agigice yana ƙara turo mata abar,,,,aiko taci gabada murza mishi tana lailayata cikin mugun mamakin yayan nata tabbas ta yadda maza basada kunya ji yadda yah muhseen keyi agabanta yayi sikitir hakan ko kunya babu,,,sosai yah muhseen ya haukace mata inda daga ƙarshe yakwantar da ita tareda hayewa kanta yayi mata runfa,,,rufe ido kawai Aisha tayi tana jiran azabar da yayan nata ze gana mata domin dai tayi niyyar komi zeyi bazata hanashiba muddin zesamu farin ciki,,,,aiko bata gama tantance abinda zeyiba kawai taji yanemi hanyar shi bayan yagama karanto addu'ar saduwa da iyali, wata irin ƙara tasaki lokacinda taji ya ziyarceta bada wasaba seda yasamawa kanshi mafaka tukkunna yafara farauta,,,ai tunda yah muhseen yajishi wannan dausayin yagigice yarasa wayeshi, wani irin gurnani yakeyi kamar mayunwacin zaki, ihu yakeyi sosai yana bawa yar mutane wuta sekace soja afilin yaƙi yayi ɓarna sosai awannan fagen. Domin kala Aisha na kuka hartakaiga kuka baya zuwa sabida azaba wani irin haƙa yake mata wanda ita kanta tasan tashiga hannun manyan sojoji, humm. Yah muhseen dai beragawa ƴar ƙanwarnan tashiba seda yayi awa ukku akanta yana zuwa aiki, nidai danaga abin nashi bana ƙare bane najamusu ƙofa nafice, to asuba tagari amarya da ango 😅 semunzo gashi kuma🙈🏃 Dubai Jirginsu na sauka mayan jami'an sojojine sukazo tarbar memartaba sarki Muhammad bilal tareda fadawan masarautar shi,, ahankali suka shiga saukowa dukkansu har suka gama saukowa, abinda zebaku mamaki sarki Muhammad bilal dakanshi yariƙo hannun maisoon domin kunsan Larabawa babu ruwansu dawata kunya ku surukan taka, aiko yan jarida sukayomai chaaa da tambayoyi, sudai su mama na kallon abin mamaki uban ango dariƙo amarya, mutane kuwa se zubewa sukeyi suna kwasar gaisuwa agun sakinsu...wani ɗan jaridane yazo gabanshi yana mishi tambayar ina yasamo ƴar itopia? Seda yaɗan kalleta yana murmushi cikin harshen larabci yace "ai surukatace matar yarona sheikh sudais Muhammad bilal, daga gun ɗaurin aurenta muke kuma inagayyar kowa wurin walimar aurenta. Yana rufe baki kaji wuri ya ɗauka da faɗin masha allah masha allah masha allah, shine kawai abinda ake faɗa awurin, se neman hasko fuskar maisoon akeyi amma taƙi bada damar hakan,,,,inda daƙyar suka samu hanyarda suka wuce shima seda sojojin sukayi da gaske tukkunna suka samu ficewa...motoci suka shiga daganan suka ɗauki hanyar masarautar inda ko a motarma, mota ɗaya aka buɗewa memartaba sarki Muhammad bilal da maisoon dakuna sarki Hassan, fadawa se mamaki sukeyi..,,,suna isa masarautar hadimai suka taso suna zubewa agaban sarakunan suna kwasar gaisuwa ahakan har suka isa pert ɗin memartaba ɗin dakanshi domin acan aka musu masauki kafin suhuta,,,,,suna shiga gimbiya Rumaah naƙarasowa tareda rakiyar hadimanta suna take mata baya, tana shigowa idonta yasauka akan maisoon dake zaune kusan memartaba kamar ruwa yacinyeta,,,,anan take murmushin fuskarta yafaɗaɗa cikin farin ciki taƙarasa gunta tareda rungumota gaba ɗaya batarema da tabi takan mijin nata ba sabida tsananin farin ciki dajin daɗi yau gata ga matar sheikh sudais aduniya.....! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 3 Page 53 & 54 "Tana faɗar"lale marhabiki yar albarka lale lale...cikeda jin kunya da da girmamawa maisoon ta gaisarda gimbiya Rumaah domin hakan kawai taji matar ta kwanta mata arai. aiko taƙara jin sonta aranta tunda taji saukar dadɗar muryarta, cikin harshen larabci take cewa "masha allah da kyakkyawar surukata me sassanyar murya ashe ba abanzaba sheikh ɗina ya haukace akankiba ƴata, tafaɗa cikeda farin ciki... murmushi kawai sarki Muhammad bilal keyi domin baƙaramin daɗi yajiba ganin farin ciki marar misaltuwa kwance akan fuskar kyakkyawar matar tashi wato gimbiya Rumaah mace me haƙuri da dattako bugu daƙari ga sanin yakamata da tausayin na ƙasa da ita sak halinta irinna gimbiya zaitun ne sedai banban cinsu gimbiya Rumaah bata ɗaukar reni....memartaba sarki Hassan ma murmushin yakeyi domin yaji daɗin ganin ahalin sarki Muhammad bilal cikin farin ciki...sukuwa su mama se kallon ikon Allah sukeyi koba'afaɗaba sunsan baƙaramin so sukeyiwa yaron nasuba duba da yadda suke nunawa maisoon soyayya ayanzu domin duk atunaninsu yarima junaid ne mijin nata...shikuwa sarki Muhammad bilal murmushin fuskarshi ya faɗaɗa kana yace "habibty kinga surukarki kinmanta dani ko? Zaki sani domin kuwa zan ɗauketa namaidawa gimbiya zaitun ita can Saudia, yayi zancen cikin tsokana, se alokacin taɗago tana kallonshi tareda marairaice fuska alamar ban haƙuri kana tazo tarungumi abinta batareda tadamu da mutanen dake wurinba🤷dama su Larabawa baruwansu da wannan kunyar,,sema su umma ne suka duƙarda kansu anty meenah da anty zainab kuwa se gulmarsu sukeyi aransu suna ganin sunyi rashin kunya🤔 itadai maisoon dama kanta aƙasa yake,,,,,itako gimbiya Rumaah cikin tattausan lafazi take faɗar "afuwan sahibina ina ɗaukin ganin surukatane amma tayaya zan mantada hasken idaniyata...murmushi yaƙara saki jikin jin daɗi yana manna mata kiss agoshi, se alokacin ta ɗago tana gaisawa dasu umma dakuma sarki Hassan cikin mutuntawa tana musu barka dazuwa, junaid kuwa cikin taɓarar dasuka saba yimata shida basam yashiga tura baki irin shi taƙi kulashi ɗinnan, seda tazo tana murɗa mishi kunne, tukkunna yayi ƴar ƙara yana sakin dariya,,,,ahakan duk wanda ke wurin yayi murmushi,,,,aikuwa hakan dasukayi yaƙara tabbatarwa dasu mama shine ɗan nasu mijin maisoon kenan...to da hakan dai gimbiya Rumah tayi musu jagora zuwa cikin gidan har pert ɗinta takaisu, tasaka aka kawo musu kayan abinci kala kala dana maƙulashe, suka zauna aka sake sabuwar gaisuwa kana sukaci abinda zasu iyaci daganan tanuna musu ban daki domin suyi wanka, maisoon kuwa takama hannunta har pert ɗin sheikh sudais domin akwai ɗan tazara danata har bedroom ɗinshi takaita bayan sunwuce parlor kusan huɗu manya masu tsananin kyau dafaɗi suntsaru iya tsaruwa abin gwanin sha'awa,,,,seda gimbiya Rumaah takaita har akan bed ɗinshi kana tace "ƴata ga pert ɗinku nan keda mijinki wancan da family ki suke nawane wanda kuka fara sauka kuwa na memartaba ne wannan shine na sheikh da matarshi wato gimbiya maisoon, tafaɗa cikeda tsokana domin daga gimbiya Rumaah har memartaba akwaisu dason wasa da barkwanci...kanta aƙasa tace "ngd mammi, tafaɗa itama tana murmushi, hakan yasa gimbiya Rumah shafa kanta kawai tajuya tana faɗar za'ashigo miki da kayan lefenki yanzu in sha Allah, daga hakan tafice batareda tajira cewartaba.... Sukuwa su memartaba sarki Hassan suna gama hutawa yace zasu wuce Saudia,,,amma junaid yace shikam ba inda zashi seyagama ganin amarya. Hakan memartaba sarki Hassan yanufi Saudia tareda masu tsaron lafiyarshi cikin aminci da farin cikin samun nasara akan abinda sukaje nema. Saudia Yauma kamar kullun yana zaune a parlor shi yana aikin nashi wato tunani, ahankali yake buɗe baki yana tasbihinshi daya saba, idanuwanshi alumshe kamar me bacci amma sam ba bacci yakeyiba,,,,,yarima basam na gefenshi yana danna wayarshi kira yashigo wayar sheikh ɗin kusan karona huɗu kenan, amma ko kallon wayar beyiba,,,,shikuwa yarima basam jin na huɗun na neman ɗaukewa ne yasashi ɗagawa ganin talal ne kekira wato abokin sheikh sudais dake Dubai, "assalamu'alaikum yah talal inawuni . "lpy qalau basam ne? "Eh. "Okey yarima dakansa ina sheikh ne? Kunga abinda ke faruwa kuwa? "Yana lpy bamu ganiba minene yah talal? "Humm ku kunnan tv zakugani yanzu, yana gama faɗar hakan ya yanke wayar cikin mugun mamakin abinda yagani...shiko yarima basam jikinshi har rawa yakeyi wurin kunna tv, yayinda sheikh sudais dake jinsu ya ƙara lumshe idonshi amma bece komaiba koma motsi beyiba,,seda yaji yarima basam na faɗar"whatt? Yah sheikh duba kaga, se alokacin taɗago da cat eyes ɗinshi yana kallon tv sedai Bashiri yamiƙe zaune ganin mahaifinshi riƙe da hannun wata budurwa wadda ko fuskarta ba'a gani yana faɗar surukarshi ce, cikin mugun tashin hankali da mamaki yake tambayar kanshi "surukarshi to matar waye? Atake ƙwaƙwalwarshi tace mishi kai mana yanada wani ɗanne bayan kai? Kuma seya tunada Nigeria fa sukaje kamar yadda abbeyn nashi yagaya mishi, to wacece ya aura mishi? Kaddai garin neman maisoon akwaso mishi wata daban, kai ina sam bazeyuba, wata zuciyar tace mishi idan kuma yayufa yazakayi? Zaka butulcewa abbey ne? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yafaɗa da ɗan ƙarfi kuma abayyane kafin yamiƙe tsaye dasauri yaɗauki ɗaya wayarshi yanayi waje...ganin hakan yasa yarima basam kashe tv yakwashi sauran wayoyin yabi bayanshi...a harabar gidan yasameshi yanufi perking space kotakan hadiman dake gaidashi beyiba, sukansu sunyi mamaki domin dai sheikh sudais kobaze amsa gaisuwaba yakan ɗagawa mutun hannu alamar ya amsa kenan amma yau kam babu ko ɗaya,,,,shima yarima basam motar yashiga inda driver yaja sukabar gidan tareda rakiyar masu tsaron lafiyarsu. Seda suka cilla motocin akan kwalta kana driver yace "ina muka nufa yallaɓai sheikh? " filin jirgi, yafaɗa ataƙaice, yarima basam najinshi amma bece komaiba hakan suka nufi filin jirgin, suna zuwa suka hau jirgi zuwa Dubai batareda wani ɓata lokaciba tunda yanada jirginshi na musanman aciki idan zeyi tafiya...jirginsu na tashi wanda ya ɗauko memartaba sarki Hassan nasauka, sekuyi rabuwar makaho da majayi😂 Basu wani ɓata lokaciba jirginsu yasauka Dubai kasancewar bawani tazarane tsakanin Dubai da Saudia ba...secrety ɗin masauratarsu ne sukazo ɗaukar shi domin basam yaturawa ɗaya daga cikinsu text ɗin sheikh sudais nahanyar zuwa garin, hakan yasa suka sanda zuwanshi....aiko yana fitowa daga jirgin ƴan jarida sukayomai chaaa suna mishi tambayoyi akan zancen aurenshi da memartaba sarki Muhammad bilal yafaɗa musu,,,amma ko kallonsu beyiba yashige mota gabanshi na ƙara dukan tara tara, basam ma shiga yayi suka ɗauki hanyar masarautar, suna shiga hadimai da excout ɗinsu suka taso sunata gaidashi amma sauri sauri hakan yake taka matakalar benen dazata sadashi da pert ɗin mahaifin nashi, shikuwa yarima basam yanufi pert ɗin gimbiya Rumah. Tun a general parlor yake kiran abbey abbey abbey amma cikin taushin murya dudda hankalinshi yake atashe... memartaba sarki Muhammad bilal na turakarshi yaɗan kwanta yaji sassanyar murya yaron nashi meratsa zuciyar me sauraronta wadda hasken alqur'ani yagama ratsata daji base katambayaba kasan ma mallakinta ma'abuci karanta kalamaine mafi girma kalama da daɗin sauraro aduniya da kuma lahira wato alqur'ani me girma...ahankali memartaba yamiƙe zaune fuskarshi ɗauke da kyakkyawan murmushi yana jiran ƙarasowar ɗan nashi,,,tura ƙofar yayi yashiga inda yasameshi zaune yana kallonshi... ƙarasowa wurinshi yayi ya rungumeshi kamar yadda yasaba tareda manna mishi kiss, kana yaɗago yana duban mahaifin nashi...cikin kalama memartaba yace "sheikh ɗin abbey miyasameka naganka abirkice? Kodai haryanzu yar tawace ke dawainiya dakai ? Yayi maganar cikin barkwanci. Shikuwa. Shiru yayi yana ɗan taune lips ɗinshi yana tsotsa kafin yace "abbey aure kamin dagaske? Wacece ka auramin abbey? Yayi maganar kamar ze saka kuka? Ɗan kallonshi memartaba yayi na ɗan lokaci kana yace "miyasa kayimin wannan tambayar sheikh bayan nagayama aure zanje nema ma? "Ajiyar zuciya yasauke cikin nuna damuwarshi yace "abbey neman aure Bashine ɗaura aureba ayanzu kuma senaji ana faɗar wai an ɗaura auren abbey wlh banason ganin ko wacce mace se ita a rayuwata itama bawai sonta nakeyiba kawai na yadda da aurenta ne sabida tafita daga rayuwata amma abbey bazan iya zaman aure da kowacce maceba sabida bazan iya sauke hakkinta dake kainaba kuma banaso Allah yatuhumeni akan hakkin wanima balle na mace plesse abbey miyasa zakamin hakan? Cikin mamaki da tashin hankalin memartaba yariƙoshi yana faɗar "bangane bazaka iya sauke hakkinta ba sudais bakada lafiya ne? Yatanbaya Aɗan ruɗe...yamutsa kyakkyawar fuskarshi kawai yayi kafin yace "lpy qalau nake abbey kawai de bazan iya bane gaskiya inajin kunyar hakan koku da kuke mahaifana inajin kunyarku balle kuma wata mace plesse abbey wacece aka auramin dan Allah akwanceshi plesse 😥 humm kawai memartaba yace yana wani miskilin murmushinsu na manya kafin yace "shikenan yadda kakeso hakan za'ayi za'a kwance amma sekun zauna na sati ɗaya kar iyayenta suga munyi musu rashin adilci kana daga baya se akwance yanzu kaje pert ɗinka kayi wanka kahuta sekaci abinci yadda duk kakeso hakan zanyima yarona, abbey yafaɗa yana shafa lallausar sumar kanshi...se alokacin yasaki murmushi kana ya sumbashi abbey ɗin yafita zuwa pert ɗinshi. Acan pert ɗin gimbiya Rumah kuwa koda yarima basam yazo yasamu baƙi,,,cikin girmamawa yagaidasu kafin yanufi bedroom ɗinta inda yasameta zaune itada yarima junaid, shima zama yayi bayan yagaidata yake sanar musu tareda sheikh sudais suke ga abinda suka gani a tv shine yakawosu...murmushi gimbiya Rumah tayi kana tace "tabbas hakane basam ga junaid nan taredashi aka ɗauro auren, junaid bashi labarin daka bani, tafaɗa tana kallon junaid ɗin...aiko yagyara zama yashiga bawa yarima basam labarin yadda auren yakasance da duk yadda akayi kafinma abawa su memartaba auren kana yaƙara da cewa kasan babban abinda yafimin daɗi a auren nan ? "Cikin matsanancin mamaki yarima basam yace "a a... ɗan murmushi junaid yayi kana yace "yarinyar dataje gidanmu duba waccan banzar doctor danacema itace tayi mata theater aranar yarinyar nan marar tsoro wlh Allah itace abbey ya aurawa yah sheikh...ido yarima basam yazaro cikin wani sabon mamaki yace "dagaske? Wlh kuwa itace yah basam. "Alhamdulillah Allah nagodema wlh Allah nadaɗe ina tunanin son yarinyar nan yah sheikh keyi kuma najima ina masa addu'ar samunta domin ita kaɗai ce zata iya zama da wancan mutanen...hum kaide bari kawai ai memartaba ya kyauta mana wlh,,,,hakan suketa firarsu cikin jin daɗin wannan auren,, gimbiya Rumah na kallonsu tana murmushin jin daɗin kowa nason surukarta.☺️ Sheikh sudais kuwa yana fita daga pert ɗin memartaba kaitsaye pert ɗinshi yanufa kamar yadda sarkin ya umurce shi batareda yashiga pert ɗin gimbiya Rumah ba....maisoon kuwa bayan fitar gimbiya Rumaah ankawo mata kayan lefe bila adadin akwatuna kusan set 5 seda aka cika wani bedroom dake kusan na sheikh sudais,,,su anty meenah sunzo sungani suda su mama bayan sungani su mama sukayi tafiyarsu pert ɗin gimbiya Rumah sukuwa su anty meenah da anty zainab suka shiga tayata shirya kayan seda suka shiryasu tsab kana suka ficewarsu,,,itako tana dawowa bedroom ɗinshi tashiga wanka bayan tafito tabaza jikinta da sahihan turaruka masu sanyin daɗi kana taɗauki wata arbian guwn tasaka wadda tabi jikinta talafe kamar seda aka gwada kotunnah aka ɗinka mazaunanta sun zauna aciki ɗas dasu hakama breast ɗinta har nipples ɗinta kina iya hangowa,,,wurin mirro tanufa danufin tagyara gashinta kana taɗan kwanta ta huta,,to tabaje gashin kenan inda yazubo har gadon bayanta tana tajeshi,,,shiko yaturo ƙofar bedroom ɗin yashigo da sallama ɗauke a bakinshi, badan yasan akwai mutunba kawai de yanayin yadda shari'a tacene yin sallama idan zaka shiga wuri koda babu mutane aciki,,,,wani irin faɗuwa gabanta yayi lokacinda taji saukar sassanyar muryashi acikin dodon kunnenta, haka shima zuciyarshi tashiga bugawa tunkamin yasan da waye acikin ɗakin....! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 3 Page 55 & 56 "Takowa yashigayi haryazo bakin bed ɗin ya ajiye wayoyinshi cikin mamaki yake kallon mayafin mace a ɗakin hakan yasa yaɗagoda cat eyes ɗinshi yanabin ɗakin da kallo, wani irin warosu yayi duka lokacinda idonshi suka sauka cikin nata ta madubin, domin ko ame yaganta fuskarta bazata taɓa ɓacemaiba sabida takafa mishi tarihi arayuwarshi. Da yatsa yashiga nunata bakinshi narawa yanaso yayi magana amma yakasa faɗin komai, ganin hakan yasa taturo ɗan ƙaramin bakinta gaba tana ƙuƙunai domin duk ganinta renin hankaline sedai tunawada datayi da abinda ke jikinta yasata saurin jiyowa domin ta ɗauki mahaifinta, sedai ta makaro domin yana gab da ita abaya kaɗan ta faɗa mishi, ƙasa tayi da kanta cikin ɗan jin haushi tace "zanwuce. Bece mata komaiba kumabe bata hanyaba sema ƙara ware cat eyes ɗinshi dayayi akanta, kafin yabuɗe baki daƙyar yace "maisoon yafaɗa cikin wata irin murya meratsa jiki..dasauri ta ɗago tana dubanshi sedai takasa yimai rashin kunya sabida kwarjininshi. Lallausar sumar fuskarshi yashafa zuwa ɗan gemunshi me kyau na sunna wanda yayi dede da fuskar tashi kana yace "shine kika gudu bayan kinshigo rayiwatako? Yafaɗa kamar Bashine yayi maganar ba...da mamaki taƙara ɗagowa tana kallonshi amma batace komaiba aranta dai take maimaita nagudu kamar yaya? Wai mi wannan ustaz ɗin kenufi dani? Bata gama tunaninta taji yace "nemanki nakeyi kamar zan zare amma bansamekiba segaya abbey na yasamominke har nashiga fargaba domin sam banyi tunanin ze iya samunkiba ashedai kuwa ke ɗin ce plesse minayi miki kike wahalar da ruhina maisoon? Yatambaya yana ɗan dafe gefen kanshi, irin surutun yaɗan dameshi amma kuma yanason yinshi domin hakan kawai yaji wani irin farin ciki da gushewar fargaba alokacinda yaganta domin sam beyi tunanin itace abbey ya aura masa ba shiyasa yaketa tambayarshi wacece amma dayace ze yadda araba auren seya share tambayar dudda be gaya mishiba. Itako sake kallonshi tayi akarona ba adadi, kafin tabuɗe baki cikin sweet voice ɗinta nashagwaɓa tace "waini kam minayi makane? Awancan ranarma hakan kace mikayimin nashiga rayuwarka? To ta'inama zan shiga rayuwar taka ninama sankane? Ko waƴanda kake zance akansu aisune suka shiga gonata kuma sunayiwa amma ni wlh Allah babu abinda nayi dazan shiga rayuwarka, taƙarasa zancen kamar zata saka kuka irindai yadda suke magana da yah muhseen sak ko dady idan sunaji da rigimarsu itada Aisha....shikuwa tunda tafara magana yakafeta da ido ko ƙiftawa babu cikin wani irin yanayi domin seyake tariyo abinda take mashi a mafalki kamar yanzu ne takeyinshi, atake idonshi suka tara ƙwalla suna ƙara warewa akasin ɗazu dasuke alumshe kamar mejin bacci, sunjima ahakan kafin yayi saurin kauda idonshi akanta yana faɗar "astagafurullah wa'atubu ilaihi, sekuma wata zuciyar tace aiba zunubi ka aikataba ko ka kalleta tunda matarka ce koka mantane?, tunawada hakan yasa yasaki ɗan guntun murmushin gefen baki wanda yakan jima beyiba, atake fuskarshi taƙara fidda wani sihirtaccen kyau da haiba,,,wanda yasa maisoon shagala tana kallonshi domin setake ganin duk kyawun dakega family su wannan bawan Allah yafisu kodan yana balarabene oho. Shikuwa maida dubanshi yayi akanta yaga shitake kallo cikin bayyana farin cikin dayake ciki yaɗaga mata gira ɗaya alamar yayadai,,,,se alokacin tagano taɓargazace tayi na kallonshi (nikuwa nace ai duk wanda aka kallah yakai akalleshi ne maisoon 😅) waskewa tayi cikin turo baki gaba tace "nidai kagayamin minayi maka kake cewa nashiga rayuwarka? Murmushin dayakeyi yaƙara faɗaɗawa kafin yace "kinason sanine? "Eh tafaɗa adake. "To zokizauna sena gaya miki, yayi maganar yana bata hanya,,,,ahankali tashiga takawa kamar wata tarwaɗa sedai yadda ekebenta kejuyane yakusan sumarda yallaɓai al,Ustaz sheikh sudais, sabida betaɓa ganin hakanba, "hasbinallah, shine abinda yafito dagacan ƙasan maƙoshinsa . Seda tazauna bakin gadon kana shima yazo wurinta tareda dafe gefen bed ɗin yazauna ahankali ya kalleta sekuma ya kauda kanshi yace "kinshigo rayuwata ta ɓangarori daban-daban maisoon bansan minayi mikiba amma abbeyna yace bakece kika shiga rayuwata ba nine nashiga taki sedai naƙi yadda da hakan. Ɗan shiru yayi yana cije bakinshi tareda tsotsar lips ɗin yana tasbihi naɗan wani lokaci kafin yaɗora da faɗar "tunanin ki yahanani sukuni kullun ganinki nakeyi a idona dafarko naɗauka mafalkinki danake yawan yine damuwar ashema shine rahama agareni domin tinda nadena yinsa kwanciyar hankali ya gushemun plesse why maisoon miyasa seni? Miyasa zaki taremin iskar numfashi tako ina?Yaƙarasa zancen yana kafeta da cat eyes ɗinshi. itakan tama rasa abinyi sabida tsananin mamaki, kallonshi kawai takeyi kamar wata sakarya, aranta take tunanin mizan tukanshi ke nufi? Sonta ne yakamashi kome? Akan me yake mafalkinta? Tanacan talula duniyar tunani taji yariƙo hannunta tareda matsawa daɗan ƙarfi,,,,firgigit tayi tana kallonshi, shikuwa lumshe cat eyes ɗinshi yayi kawai tareda ƙara waresu akanta domin yafara gajiyawa da surutun dayakeyi....ajiyar zuciya maisoon tasauke cikin matuƙar mamakin shi, tabuɗe baki cikin sweet voice ɗinta tace "nibansan akan me kake maganaba hasalima nice yadace datuhumeka akanme kake mafalkina harya koma tunani? Minayi makane? Domin kuwa kaine yadace ka amsa wannan tambayoyin, tafaɗa tana kafeshi da dara daran idanuwanta. Shima ɗin kallon yadda take juya ɗan ƙaramin bakinta yakeyi kafin yasaki murmushin da besan dalilin yinshi ba yace "sokikeyi kisan ko akanme nake mafarkinki? "Eh tafaɗa adake.. lips ɗinshi ya tsotsa kaɗan kana yace shikenan jekiyi alwala muyi sallah lokacin magarib yayi idan muka gama zan gaya miki, yana gama faɗar hakan yamiƙe tareda shigewa bathroom yarufo ƙofar fuskarshi ɗauke da annuri...da kallo maisoon tabishi harya ɓacewa ganinta kana tasauke ajiyar zuciya tana ƙara nausawa cikin mamakinshi.....kusan minti 15 dashigarshi segashi yafito sanyeda rigar wanka, tana ganin hakan tamiƙe tareda ɗaukar mayafinta tafice parlor,,,,da kallo yabita yana ƙarajin nishaɗin ganinta dayayi...cikin kwanciyar hankali yashirya cikin milk ɗin jallabiya tareda ɗora farin hirimi akanshi, yafesa tura rukanshi masu masifar daɗi da shiga rai, kana yafito riƙeda wayoyinshi yana tafiya cikin nutsuwa da kamala yana motsa ɗan ƙaramin bakinshi ahankali yana tasbihi,,,a parlor yasameta zaune bece mata komaiba yawuce zuwa masallaci inda yasamu memartaba sarki Muhammad bilal da su yarima basam zasuje...dukkansu da kallo suka bishi ganin walwala kwance akan kyakkyawar fuskarshi sedai becewa kowanensu komaiba har suka ƙarasa masallacin. Itako yana fita tanufi bedroom ɗin dake gefen nashi tayi sallah bayan tagama taɗauko duk abinda zata buƙata awancan bedroom ɗin daya sameta tamaida wannan amma duk abinda takeyi shi kawai ake karomata a ido fuskarshi ɗauke da kyakkyawan murmushi. Ajiyar zuciya kawai take saukewa babu adadi kafin tagama ta dawo ta zauna ta ɗauko wayarta zamanta keda wuya kiran yah muhseen yashigo wayar, murmushi tayi tukkunna ta ɗaga cikin girmamawa tace "assalamu'alaikum yayana inawuni y gida? "Lpy qalau maisoon sedai munan safiyace ba wuniba, y kk y mijinki? "Murmushi kawai tayi batace komaiba...shima murmushin yayi kana yace "ga wife zatayi magana dake, yafaɗa yana miƙawa Aisha dake zaune tana zuba mishi rigima wayar...cikin zumuɗi maisoon ta ɗaga tama faɗar sweetheat i miss you wlh y kk y Nigeria? Shiru tayi saurinyi jin yadda muryar Aisha ta dusashe ga dukkan alamu taci kuka bana wasaba, cikin tashin hankali tace "sweetheat lafiya kuwa miyasameki? Ko yaya muhseen ne yayi miki wani abun ? Plesse kigayamin dan Allah. Tatanbaya arikice. Murmushin dole Aisha ta ƙaƙaro kana tace "lafiyana qalau sweetheat kawai ɗan zazzaɓi ne amma ya ɗauke yah muhseen kuma ba abinda yayimin, tafaɗa cikeda ƙarfin hali..."no sweetheat zazzaɓi baya sakaki kuka nasani sedai kiyiwa wani wannan ƙaryar badainiba kuma yah muhseen nasani baze taɓa cutadda keba sedai idan wani abunne daban bakyaso kigayamin, maisoon tafaɗa aɗan hasale...ajiyar zuciya Aisha tasauke ganin yah muhseen yafice daga ɗakin tace "sweetheat yah muhseen ne Allah bayada tausayi kamarni ba ƙanwarshi bace wlh Allah bakiga yadda. "Shiiii ya isa sweetheat maisoon takatseta tana tuntsurewa da dariya kafin tace "yo koda naji yanzu sweetheat wannan abin kike yiwa kuka hakan? Haba plesse karki bada mata mana, wlh Allah bedacema kibari yaga kasawarkiba sekace ba doctor ba, keda zaki zage kibashi haɗin kai yayi yadda yakeso, abu ɗaya zakiyi idan yagama bidirinshi kije kigyara jikinki kigasa kanki sosai sister na, yadda koyanzu yadawo zaki tareshi babu fargaba domin wlh kisani matsoraci baya zama gwani kuma garama kisani tunyanzu, kuma plesse ki'ajiye kunyarnan taki gefe plesse domin mazan yanzu basa santa kuma wlh zata cuceku dagake harshi musamman ma ke sabida yah muhseen dai kinga soja ne kuma kyakkyawa wlh Allah kikayi sake bazakisan lokacinda wata zatayimiki wuff dashi ba garama kiware idan zaki ware ki ajiye wannan rakin naki nabanza agefe, barinshi zakiyi yayi iya yinshi daga baya kinarke kina zuba masa shagwaɓa san ranki, ananne zakiga yadda ze susuce akanki amma bawai kizauna kina rakin banzaba, yawwa...shiru Aisha tayi tana sauraren banbamin da maisoon ke mata hartakai aya kana tasauke ajiyar zuciya, aranta tace zakiyi bayani ne idan kika shiga hannun wannan balaraben sweetheat, afili kuma setace "shikenan sweetheat in sha Allah zanyi ƙoƙarin yin yadda kikace. "Yawwa kokefa my sweetheat dan Allah kiware karki bawa yayana wahala kuma kisani shi namiji koyaya yayi abu nuna mishi akeyi anason abinda yakeyi bawai zuba mishi ido kawai ana kallonshi ba, kisani ko yaya yataɓaki kiriƙa dan ihun shagwaɓa kina santin abin kiriƙa nuna mishi kinma fishijin daɗin abinda yake miki koda bakyajin komai kuwa kinji sweetheat dan Allah kiyi yadda zamu ƙara ɗaure zuciyar yah muhseen yadda bazamubar ko kafa ɗayaba balle wata tayi tunanin shiga kinji ƴar uwata... murmushi Aisha tayi cikin so da ƙaunar yar uwar tata tace "in sha Allah sweetheat duk abinda kikace anyi angama ne...yawwa hakan nakesonji wlh, itama tafaɗa cikin jin daɗi kafin tayita bata shawar wari da ɗorata akan hanyar abinda bata saniba domin maisoon tafi Aisha wayo dakuma shige shige hakan yasa tafita sanin komai da ilimi akan duk wani abin narayuwa, sunjima suna wayar kafin sukayi sallama. Su Sheikh sudais kuwa basu dawo daga masallaci ba seda sukayi Isha'i kana suka fito atare suka nufi cikin gidan, memartaba na kule dashi amma bece mishi komaiba hakama su yarima basam ba wanda yace mishi komai suna zuwa inda hanyoyin suka rabu, memartaba yanufi pert ɗinshi yayinda suka nufi pert ɗin gimbiya Rumah dukkansu harshi sheikh sudais ɗin domin dayazo beje guntaba....! Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 Book 3 Page 57 & 58 "Da sallama suka shiga general parlor ɗinta..Sedai mutanen dasuka gani ba ƙaramin mamaki sukayiba, umma ce da mama zaune Se Anty meenah da Anty zainab, sekuma gimbiya Rumaah nazaune agefensu ga hadimai Se kaiwa da kawowa sukeyi atsakiyar parlor suna hidima dasu. Duka zubewa sukayi aƙasa suna kwasar gaisuwa ga ƴaƴan sarakunan cikin girmamawa. Su yarima basam ne kawai suka amsa musu, yayinda Sheikh Sudais yaɗaga musu hannu lokacinda ya iso tsakiyar parlor Sedai be zaunaba yawuce bedroom ɗin mahaifiyarshi, kasancewar shi ba ma'abuci kallan mataba daze gane dangin matarshi ne awurin Sedai kuma dukkansu farar matane Banda Anty zainab. Yarima junaid kuwa yana zama yashiga gaidasu cikin girmamawa hakama yarima basam dudda besan kosuwaye bane amma ganinsu tareda gimbiya Rumah yasancewar mutane ne masu mahimmanci.."daga ina haka basam yoshe yafitone wannan ustaz ɗin? Gimbiya Rumah tatambeshi cikin sakin fuska. "Murmushi yayi kana yace "tunɗazu yafito mammi daga masallaci muke ai kinsan yah sheikh bazeyi sallah agidaba inaga shiyasa yafito. "Humm Allah ya kyauta barana ganshi naji dame yazo, tafaɗa tana miƙewa tanufi bedroom ɗinta...murmushi su mama sukayi aransu suna yaba dattako dason mutane irinna sarauniya Rumah, kuma suna yaba kyau da kwarjini irinna wannan bawan Allah dayawuce kowayeshi shikuwa oho? Tana shiga bedroom tasameshi zaune yana danna wayarshi, "Sheikh, takira sunanshi ahankali...ɗagoda cat eyes ɗinshi yayi yana kallonta kafin yasaki murmushin da sukawai yakeyiwa sekuma maisoon daya farayiwa ɗazu, kana yamiƙe tsaye tareda rungumota jikinshi yamanna mata kiss agoshi kafin yace "I miss you so much my mammi. "Miss you too my Sudais, kunzo lpy ? "Lpy qalau yafaɗa alokacinda yake ƙoƙarin zaunawa. Dafashi mammi tayi kana tace "kazo ganin surukar tawane data hana yarona kwanciyar hankaliko? To hankalin yakwanta yanzu? Tayi tambayar tana shafa kanshi....wani ƙayataccen murmushi yasaki yana shafa kwantacciyar sumar kanshi amma bece komaiba, ganin Hakan yasa tace "to zomuje kagaisa iyayenta domin inada tabbacin baka sansu ba suma kuma basu sankaba to yadace kusan juna. "Kallon ta kawai yakeyi harta kai aya, kana yalumshe kyawawan idanuwanshi batareda yace komaiba,,,ganin Hakan yasa gimbiya Rumah riƙo hannunshi yamiƙe tsaye kana tajashi suka koma parlor, Koda suka fito suna nan zaune inda sukabarsu Se fira sukeyi da yarima junaid domin dai yarima basam bakinshi murmushi sabida beda yawan magana,,,zama sukayi kamin mammi tace "gafa surikin naku bayananne yana Saudia seyanzu yazo shiyasa ɗazu baku ganshiba, taƙarasa zancen tana nuna musu sheikh sudais. Dukkansu da kallo suka bishi amma Banda Anty meenah domin ita tasanshi...shiko ɗan russunawa yayi cikin girmamawa yashiga gaidasu da harshen larabci tunda be iya hausaba...sukansu baƙaramin daɗin ganinshi sukajiba suna mata murnar kasan cewarshi mijinta domin sunyi tunanin junaid ne mijin Ashe mijin yadama junaid ɗin yashanye da kyau da kwarjini gakuma kamala, aiko cikin farin ciki suka Shiga amsawa suma amma cikin harshen turanci domin Anty meenah ce kawai kejin Larabcin sedai a yadda yayi sungane gaidasune yakeyi Hakan yasa suka amsa da turanci tunda shikam gama garine. Bayan sungaisa ne yayi musu sannu dazuwa kana yamiƙe yafice domin Hakan kawai yaji kunyar zama awurin dudda damacan bacika zama yayi cikin mutane ba...yana fita yanufi pert ɗinshi Sedai ƙamshin daya doki hancinshi shine ya tabbatar masa dacewar lallai yanzu yasamu sabon sauyi kodaga turarenda hadiman gimbiya Rumah kemasa anfani dashi dakuma wanda yaji ayanzu, takawa yayi har zuwa bedroom ɗinshi da sallama ɗauke abakinshi,,ganin bakowa aciki yasa yayi tunanin kotana bathroom ne Hakan yasa ya ajiye wayoyinshi tareda zama bakin bed ɗin yana tasbihi,,,,Sedai kusan minti 40 da shigowarshi amma beji ko motsi acikiba, miƙewa yayi ahankali yaje bakin ƙofar yayi nocking har sau biyu amma shiru, cikin fargaba yatura ƙofar ahankali yashiga Sedai wayam bakowa, wani irin faɗuwar gaba yaji wanda besan dalilinta ba kawai dai yaji dirarshine dayaga begantaba,,,,dasauri yafito Parlor yana ɗan dubawa amma dai batanan cikin mamaki yake tambayar kanshi to ina taje? Kafin yasamo amsa yaganta tabuɗe ɗaya daga cikin bedroom ɗin tafito sanyeda wata rigar ba wadda yabarta da itaba domin wannan iya guywarta take ga dukkan alamu sleeping dress ne Sedai masu kauri ne sosai amma Hakan behana bayyanar kayan hutawarta ba,,,wani irin yawune yaji yawucemai muƙuttt wanda saura kaɗan su sarƙeshi,,,,itako kitchen tanufa da cup ahannunta maybe tea ne tasha ko wani abin daban,,,kusan minti 3 dashigarta kana tafito taƙara komawa bedroom ɗinta....ajiyar zuciya yasauke kana yanufi nashi bedroom ɗin koba komai yaga inda take ayanzu,,,kayan jikinshi yarage kafin ya shiga wanka, ruwa yasakarwa kanshi tare da lumshe kyawawan idanuwanshi yana tunanin abubuwan maisoon,,,kafin yayi saurin waresu ganin kamar agabanshine take, aiko buɗe su dayayi suka sauka akan boxes ɗinshi dayayi tsini kamar sheikh ɗinshi zata fasa boxes ɗin tafito sabida cika da girma,,,ido yawaro cikin mugun mamaki tareda kai hannun yana dafeta,,,Sedai itako tace batasan zancenba, wani irin harbi takeyi kamar zata ɓalle tafito, Se alokacin yaji ɗaurewar da mararshi tayi tare da mirɗawa, "ya salam miyake shirin faruwa danine? Yayi maganar kamar ba abakinshi tafitoba, gaya yarasa yadda zeyi da Hajiya babba,,,,ahakan dai yayi wankan adaddafe yafito bayan yashiryane yazauna yana karatun Alqur'ani, wanda Hakan yakwashe masa kaso hamsin acikin abinda ke azazzalarshi, yaɓata tsawon lokaci yanayi harseda dare yaraba tukkunna yamiƙe yayi sallar nafila kamar yadda yasaba Sedai yau beyi har asuba ba kasancewar yanaso yadubota yaga kota kwanta, bayan ya idar yayi addu'oin sa kamar kullu kana yatashi ya ɗauki wayarshi ɗaya yafice Kwance yasameta akan bed ɗin tayi irin kwanciyar nan tajan hankalin namiji takwanta itaba rubda cikiba, itaba rigingineba kuma ta ɗage ƙafarta ɗaya bata kwanta sosaiba ɗ