*🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION* _{Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's.}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~written by saleehat{s&s beauty}~ *TSOKACI* _"wannan littafin mei suna asama zan rubutashi ne badan ciwa wani fuska ba kuma zan rubuta shi dan fadakarwa, nishadantarwa, ilimantarwa,labari ne mai dauke da ban tausayi da kauna yana dauke da abubuwan mamaki da darusa masu anfani,dakuma nuna yanayin rayuwa,badan naci fuskar wata ba zan rubutashi._ *GARGADI* _"banyarda wani ko wata ba ya sauyamin sigar labari tako waca hanya ba duk wanda yayi hakan zeiga sakamako._ *WANNAN LITTAFIN FREE BOOK NE BANA SIYAR WABANE BA* _*Nasadaugar ga wannan page ga kungiya daya tamkar ga dubu {BRILLIANT WRITEN'S ASSOCIATION} ga dukan wanda yake cikinta🤝🏼🤝🏼🥰🥰*_ _page 1-5_ "Wani tamfatsetsan gida ya nufa yana mahaukacin horn,wangale masa get din akayi yashiga da gudu kiris ne bei buge get man dinba,ko parking space beijeba ya fito yana taku cikin isa da kasaita yasha mur fuskarnan ko annuri babu acikinta sei cika yake yana batsewa,nan yan aikin gidan suka hau miko gaisuwa da masa sannu da zuwa,sharesu yayi kamar badashi suke ba. *ASHMAN* kenan matashi meji dakansa kyakyawa kin kowa san wanda yarasa,dan gata agun mahaifansa,saurayi mei cikar haiba mai gwarjini da farin jini aguri mutane bare kuma aje ga 'yan mata *ASHMAN* dan kimanin shekaru 27 kyakyawa ne na karshe,dogo no sosei kuma fari jajir dashi yana da yalwar gashin kai tare da saje mai daukar hankali lufluf kamar na turawa,eyes dinsa masu daukar hankali da zara-zaran eyes lash girarsa kiris ne bata hadeba tsabar cikarta,shiba dogo ba kuma ba siriri ba,yana da jiki kalar na jaruman maza masu ji dakansu,mutun ne miskili marasan magana,in takaice muku ban ganar kyau shi kat ne,miskili ne na'ajin farko baidamu da kowa face kansa da iyayansa mutun ne wanda besan darajar nagaba dashiba musamman ma talaka,ya dauki talaka tamkar hanyar wucewarsa ya takasa,tarbiyyarsa da tangara acikinta,shoshalewarsa kawai yakeyi yasha sha'aninsa da duniyan cinsa,bashi da mutunci akan duk wanda yashiga al amuransa,yaraina mutane da dama ganin yafisu da arziki dukiya da kudi sun gama ratsashi gani yake yafi karfin komai a duniya. "Shiga wani katafaran palour yayi wanda yaji kayan alatu koni bantaba ganin irin haduwar wannan palour ba ya tsaru iya tsaruwa ba a magana,nan yan aikin cikin palour suka hau miko gaisuwa,tsaki yaja tare da zuba musu harara,sanin halinsa yasa sukaja jiki suka fice,zama yayi daya daga cikin kujerun wanda inga zauna tsavar laushin su sei kajika wata duniyar,lumshe sex eyes dinsa yayi sanyi a.c na ratsashi da sanyayan kamshin mai dadin ji. "Wata matashiyar maca ce tafito mai kimanin shekaru 38 suna mutukar kama *ASHMAN* kamar tasu ta baci itama kana ganinta kasan jin dadi ya zauna ajikinta,da murmushi ta karaso kusa dashi tana zuba murmushi ta zauna sit din dayake ta dafa shoulder dinsa tace,my son lafiya naga fuskarka babu annuri? Bude eyes dinsa yayi ya sakar mata murmushi wanda seida yabaiyana siririyar hushiryarsa yace Nothing my mom,oh my son baka saba min hakaba maike damunka ne? Momy wallahi kijawa wa'anan dabobbin gidanan kunne inba haka zan cici uwarsu dukansu...cikin damuwa momy tace,mai suka maka?mtwss momy tunda dai nafada ai basei kinji mai sukamin ba tunda naga kema rai zaki batamin kinga tafiya ta,mgn momy kemasa tana lalashi yayi banza da ita yayi gaba abinsa zuwa room dinsa,murmushi tayi tace my son kenan allah ya shirya min kai. 'Direct part dinsa ya nufa seicin magani yake,tundaga palour sa ya fara cira kaya dagashi sei siglet da boxe ya shiga bedroom dinsa,wata yar matashirya budurwa ce sanye da uniform pick colour daga gani itama yar aikin ce,gyara bed din take haka yasa bayanta kawai ake gani,tsawa ya buga mata mai razanarwa. "Tsabar furgita da tsoro batasan lokacin da ta haye bed dinba taja bedsheet din ta gudundune aciki tayayimi pilo tana rufe jikinta dashi. "Bura ubancan kedan uwarki bed dina kika hau?kofa yaja yanasawa kofar key....cikinta ne yaja kugi jin yasa key a kofar na zufa tashiga karyo mata take zuciyarta ta tsinke hawaye suka fara zubo mata dan tasan yau kashinta ya bushe agidan nan. "Beiyi wata-wata ba yahau bed din tare da fisgota kara zata saki ya hade bakinsa da nata ya danneta....mutsu-mutsu tafarayi ganin zata kawo masa yawwa yasa yakuma danneta yanaji wani abu na ziryar tarsa wanda yakasa musaltashi tuni yafara zare mata rigar jikinta......... _*TO YAKUKAJI ACI GABA KO KWA? COMMENT DINKU SHIZAI SA NA CIGABA INAJI SHIRU KUMA KUJI SHIRU😅😘🥰*_ ~❣Written by saleehat{s&s beauty}❣~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ _Naji dadi sosei ganin book yasamu karbuwa,shiyasa nayi miku typing kan lokaci da dama,dama wasu sun sanni ina mai kara godiya gareku fans kar ayi sanya da yin comment in kukayi haka nima zakujini lakwas😂🤪_ *"wannan page dungurugun na sadaukar dashi ga mahaifiya ta (ina alfahari dake uwa daya tamkar ga dubu duk duniya bani da kamarki ummina abar alfaharina)* _page 5-10_ ....jikinsa har rawa yakeyi yanajinsa aduniyar maji dadi,sosei take kokarin kwatar kanta dan tasan bashi da imani yanzu seiya keta mata hakkinta,sake danne ta yayi ganin taki tsayawa,rigar yajefar agefa ya sa hannunsa biyu ya cafko dukiyar fulaninta yahau matsatsu cikin mugunta gawani dadi dayaji yana ratsashi tun daga kansa har yatsan kafarsa,kuka takeyi ba kaukauta tana yarfe hannu jin zafin ddatakeyi har tsakiyar kanta,daker tasamu ta zame bakinta cikin shashekar kuka tace....yalabe kataimaka karka tarwatsamin rayuwa ta ka ruguzamin farin cikina ina da buri yalabe kayi hakuri tafa kuka nacin karfinta. "Shikwa shan'sha'aninsa kawai yakeyi yana mimikewa,baimasan tanayi ba,dogon wando jikinta yafara kokarin cire mata,firgita tayi suka fara kokwa,kusan dei karfin mace da namiji ba daya ba nan yasamu nasarar rabata da dogon wondon ta daga ita sei pant. "Innalillahi wa'ina'ilaihi raji'un ita kadai take fada jimta ajikin wani wanda ba muharaminta ba zigidir ya ilahi allah gani gareka ka kubutar dani karya ruguzamin farin ciki ta fashe da kuka...yalabe....dan allah kayi hakuri bani dagata karka rabani da budurcina alfaharin kowace budurwa takai budurcinta gidan mijinta yalabe kaji tausayina ka agazamin wannan abin shi kadei nake tutuya dashi nake tun kaho kayi hakuri. "Nan yashiga shafata yana lumshe ido mirsisi yayi dan kwa yaji duk abin data fada murmushin mugunta yayi yafara zamai mata pant,wani karfi ne yazo mata ta karsa masa cizo a kunnensa da sauri yayi kara ya saketa,wuntsulowa tayi daga kan gadon tana zubda hawaye ta dauki rigarta ta na kare kirjinta wanda ke mata radadi jikinta sai rawa yakeyi ta make ajikin bango tana rawar sanyi. "Ransa yayi masifar vaci cikin zuciyar sa yace yarinya kin tabo ruwan dafa kanki tunda har kazamin bakinki ya tafa skin dina(kujifa wani raini hankali fans yasan karamin bakin ne ya tsotseshi😂)gadan-gadan....ihu zata kurma yayi sauri ya buga mata tsawa yana mata nuni da hannu yace...kina kara seina farfasa miki jiki...dan uwarki ni zaki ciza dan inajin dadi dake to wallahi kinci daraja daya bana zuna da yau seina koya miki hankali seina kyeta miki haki shegiya keda bama taste zakiyi ba wata kucaka dake seide aji lami babu dadi wawiya kawei jaka talakar banza yar gidan talakawa matsiyaciya mara asali kidahuma...kuma wallahi tallahi kinji na rantse maki kika kuskura kika fadawa wani abin dana miki seina sa anyi repin dinki yanda baxaki muruba kuma yanzun ma funishement nayi miki da abin dakika aikatamin na hawamin bed kucaka kawai yaja tsaki yawuce toilet abarnan mike a wando......🤭(hmmm mara kirki kawai harda wani cewa beji dadiba) "Mutuwar tseye tayi maganganunsa namata yawo aka,hawaye na zuba a idonta tace shikenan shi talaka bashi da gata bashi da galihu bamaijin kan talaka seide dan uwansa talaka meiyasa? Ga cin fuskar dayayi min ga tozartani dayayi yagama gani tsaraicina sannan ya zaxageni......wallahi karki kuskura nafito nasa mi dakin nan da dadi kuma kafin nafito kificemin a room yaja tsaki,da sauri tasa kayanta ta gyara masa room din tanajin tsanarsa a zuciyarta ko kaunar kallon face dinsa batajin zata iya duk duniya babu wanda ta tsana kamarsa hamdallah kawai takeyi dabe keta mata haki ba,cikin ranta tace....dan iska kawai waishi baya zuna kawai dei allah ya kwace ni....ji tayi alamar ze fito da gudu ta fita a part dinsa gani tayi atara duk yan aikin gidan palour dur kushe gaban hajiya layla(momy). "Kallon tuhuma momy tabida dashi ganin duk kayanta sun ya mutse tace....ke kuma daga ina kike?sei sumi-sumi kikeyi dakai.....kirjinta ne ya buga hawaye da take makale dasu suka zubo tana in ina tace....hajiya daga gyaran dakin yalabe nake......ke kinji min munafukar 'ya uban mei aka miki kaka fara kuka ko shi baban nawane yamiki wani abin....tunowa tayi da gargadin dayayi mata yasa ta girgiza kai....mtwss dallah zo inyi muku last warning kaba dayanku....zuwa tayi ta durkusa kamar yanda 'yan'uwanta sukayi . "Ina mai gargadinku wannan shine na farko kuma na karshe duk warca ko wani ya karyamin doka to seiyabar gidan nan bacin anyi masa hukumci da abin daya aikata...dagayo yazama rana na karshe duk wanda yakuma batawa *ASHMAN* rai to abakin aikinsa abi doka a zauna lpy ku tashi kuban guri..daya bayan daya suka dunga fita ke zonan...jikinta na rawa tazo ta durkusa gaban hajiya tace gani ranki ya dade...cikin kulawa hajia ta kalleta tace mei yaron nan yayi miki ne?(dan duk cikin yan aikin hajiya tafi sonta saboda yarimya ce mai hankali da nutsu ga ladabi uwa uba ga tsafta baka taba ganinta da darti ko karya doka akwai bin doga shi yasa hajiya layla kesanta kawai dei bata nunawa gaban *ASHMAN* dan ta sanshi da kyamar talaka yanzu seiya fara fada yana cewa azubar musu da mutunci ankula talaka wannan kenan) "Cikin dashashiyar murya warca tasha kuka tace babu abin dayayi min.....dakata *ASHMINAL* bansan karya fadamin gaskiya..wallahi babu abin dayayimin kawai daii......... _*more comment more typing😍*_ ~written by saleehat{s&s beauty }~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *"NASIHA CE👌🏼*_komai yayi zafi mganin sa allah,dan haka mukasance masu hakuri akan dukan nin al'amuran mu,mu fawalawa allah lamuranmu shine zeimana maganin komai,karmuce yau dan allah ya jarabemu mu butulce masa muce baya sanmu har mukwance hanya mubi bokaye da malamai dan mu warwarewa kanmu matsala cikin sauqi(inji masu fada)hmm kuji wani shirmai don allah,shin shi bokan ko malam din da muke tutiya dashi waye ya hallice sa?allah ne ya hallice sa kamar kowa kawai dei tsafe-tsafensu ne sukeyin kayansu wanima karya yakeyi seide ya amshe mana kudi yaci kaji ya barmu 6ayau😭 muji tsoron allah aduk inda muke kuma mu kauracewa bin bokaye da malamai dan biyan bukata(dan yanzu hakan yazama ruwan dare abin dake faruwa a novels na kirkira shi yake faruwa yanzu a gaske😭)musani allah keyin komai kuma kowana bawa da kalar tashi kaddarar dan haka mukasance masu bin dokokkin ubangijimu mu kauracewa hudubar shedan domin mu gyara aljannarmu"musamman ma mata muji tsoron allah masu yiwa kishiya asiri ko mallake miji yazama naki ke kade mtwsss😏 ji shirme dan allah kenanma in hakane baki cika mace ba tunda har zakije gurin boka,in so kike ki malake mijinki mallaka ta har abada ga hanyoyi da damana wanda allah bei haramta ba,mace fa yar kissa ce ma da yanga da shagwaba pls dan allah mu dinga aiki da ilimi mana mudeina jahilci cikin al'amuranmu wallahi mata ku kuke zubar da mutunci ku da kimaarku ta 'ya'ya mata warce allah ya baku haba mu kile mu waye mu goge anma ba hanyar bin malamaiba da bokaye,allah ubangiji yasa mudace duniya da lahira yasa mana hakuri da juriya yabamu ikon cinye kowace kalar kaddara ce ameen ya allah🤲🏼😍(ban fadi haka da wata manufa ba nasiha ce👌🏼kuma mu gyara don allah,dama ita gaskia daci ne da ita nikwa koza akasheni seina fada😝😅)_ _page 10-15_ ......kawai dai mai?dafata momy tayi tace,kinga fadamin bajin tsoron komai zan dau mataki kinji kisan dei ni ina sanki sbd ke yarinyar kirkice kuma tamkar 'yata kike k........what mom kinsan mai kike cewa kuwa yanzu wanar kucakar yarinyar kike hadawa dani? Oh *ASHMAN* mai yasa kake hakane?shima fa talaka mutunne kamar kofa kadaina fadarhaka bamusan muma ya allah zeiyi damuba nangaba.......tabdijan lallaima mom zaki fara mana bakinaki to wallahi nidei seidei cigaba anma baci bayaba,kuma dama nasan wannan kinibabiyar yarinya tafare hure maki kunne to wallahi inde zaki dunga hudardasu gidan zan bari sbd bazan dauki rainiba ace mahaifiyata tana mgn da talaka maganarma ta fahimtar juna abin dabaze taba wuyiwaba su irin wa'anan bama mutane baneba dabobbine kuma kaskantu haka zalika ki kiyayye......oni layla yoni nakejin yaro....ok hakazaki ce ko mom?kisan nidei sare bana doguwar magana rabona danayi harna manta sei yau to pls basan shouting kindeji abin danace abi doka azauna lpy yana gama fada ya zubawa *ASHMINAL* harara yayi ficewarsa. "Sosei momy taji haushi anma tasan halin danta yanzu seiya hadata da mahaifinsa ya cashe mata dan ko digo daya baya ganin leifin dansa mom itama tana biye masane dan azauna lpy,nuni kawai tayiwa *ASHMINAL* alamar tatafi,hawaye ta goge ta fice,sosai takejin tsanarsa ko kadan beisan darajarmu ba muma talakawa ai muna da 'yanci bashi kadaine mutunba....bangaransu ta nufa dayake agidan suke kwana. "Tagumi tayi cikin dakinsu tana ta zubar hawaye abin dayayi mata yaki barin idonta da zuciyarta kuka takeyi harda shasheqa...dafata taji anyi ta juyo taga Aisha ce abokiyar aikinta nan ta juya taci gaba da kukanta....haba yar uwa maiya saki kuka haka?kiyi hakuri kifadamin kisandei duk gidan nan bani da kamarki kuma kema haka dan allah kiyi shiru kukanki na taban zuciya nima saiki sani kukan tafada a raunace....share hawayenta tayi anma sunki tsayuwa cikin muryar kuka tace Aisha wannan damuwa tace bataki ba kibarni inyi kukana shikadaine zeisa naji sanyi araina....haba kekwa yanzu seikiqi fadamin damuwarki baki taba boyemin komai ba kidaure kisanarmin kobazan miki komai natayaki da ardu'a tafada tana dafata. "Aysha basan lokacin dazan daina zubda hawaye ba tunda nazo duniyar nan banta6a samun wani farin cikiba kullin cikin kunar rai nake cikin bacin rai da takaici ninasan nida farin ciki har abada seide a lahira.....hawaye aisha itama keyi tace,kideina fadarhaka dama kowana bawa da kalar kaddararsa kidaure kicinye taki kuma insha allahu komai zeiyi dai-dai yanzu dei maiye dalilin kukanki? "Hawaye ke zuba a idonta tace,waishin talaka ba mutunneba?koma shiba allah ne ya hallicesa ba kamar kowa?maiyasa masu kudinmu basu dauki talaka komaiba?.....hmmm *ASMINAL* kedanasa wannan abin aranki domin yalabe da halin masu kudi dasu hajiya da alhaji duk 'yan iskane musamman ma wannan shegen aljjanin dan nasu yafi kowa iskanci😂ni wallahi da ina da dama seina sa bindiga na harbe shege tafada tana waigawa dan kar'ajita,kuma wallahi inde wannan ne kideina damuwa inba hakaba zaki kashe kanki abanza yakamata kisaba da halin gidannan tam kinji nafada miki dai....jan majina tayi tsabar kuka tace bazaki ganebane nafi kowa takaici bakisan koni waceba shiyasa kika fadi haka ba iya abin gidan nan ke batamin raiba ina tuno rayuwata ta baya ina shiga kunci da takaici ni rashin gatana da komai nawa asali ya biyo ko anmin wani abin agidannan nasan ba gidanmu bane ba anma gidan ubanka ma aikamaka bare banaku ba aikinga bajin haushi....pls kifadamin abin dayake saki kukato kuma zanso naji labarin dama shine kawai bansaniba inji aisha. "Zan fada miki koni wacece aisha kuma zan baki Asalin labarina wanda dukan mai imani seiya tausayamin tabbas aisha naga rayuwa tafada hawaye na zubomata sharesu tayi tafara dacewa..........😝 *shin wacace *ASHMINAL?* *kuma mainene Asalin labarinta?* *sannan waca rayuwa tagani?* _duk amsarku na page nagaba kudai kukasance dani dan baku amsoshinku daga beauty😘😍_ _*more comment more typing*_ ~#pls share~ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKIN"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat(s&s beauty)~ _*❣hmmm🥰🌹banmasan ta'ina zan fara yabanki ba Sweetheart,alherin allah yakaimiki smart feenart marubuciyar wannan shahararan book dinnan mei fadakarwa ilimantarwa tare da nishadantar,sa mei hawan jini saukwa ayayin dayake karantawa(WAHALA DA GATA)kai duk wanda baya karantawa yabar dadi kuma anbarshi atasha dankuwa book ne mai dadin gaske da nishadantarwa,duk inda dan halak yakai Sweetheart kinkai wllh,murucin kan dutse baki fitoba seida kika shirya anbiga dake anbarki seide gani da ido mai gwarji a idon al'umma tare da farin jini"allah yabamu yataki sis alherin allah yakaimiki yanda kike samu nishadi allah ya biyaki ninkin baninki,amincin allah yaje miki my sweet sis🤝🏼🌹❣👍🏼*_ *"WANNAN PAGE DIN NAKINE SWEETHEART KIYI YANDA KIKESO DASHI MALLAKIN KINE,NIMA KAINA TAKICE BARE BOOK DINA KUMA DUKANMU MALLAKAR KINE,KOMAI ZAI IYA BAKI INDEI INA DASHI INAJI DAKE A ZUCIYA TA I LOVE U SO MUCH ALHERIN ALLAH YA'ISAR MIKI HAR GIDANKI😍😘😀* _page 15-20_ .....iyayena yan Asalin garin yobe state ne,mahaifina yana cikin kauyen yobe shi kadaine agurin iyayensa a lokacin dayake shekaru goma sha shida akafara nema masa aure kisan kauye da auran wuri haka aka daura masa yar gidan aminin babansa sunanta lantana,lantana yar kimanin shekaru sha biyu macace jarababiya mara imani gata mara kamunkai bata da hakuri ko kadan masifa harda ta siyarwa tana da'ita har bin maza take suyi anfani da ita abiyata,mahaifina duk yasan wannan anma sbd biyayyar iyaye ya aureta dankwa ba auran soyayya baneba,bayan auransu da wata shida,allah yayiwa mahaifansa rasuwa ba cuta ba komai kuma lokaci daya suka mutu ajali kawai,tahir sunan mahaifina kenan anma a kauye anfi kiransa da tahiru,sosai abbana yayi kukan rashin mahaifansa lokaci guda gashi basu barmasa komaiba sakamakon talakawa fitik su,haka yaci gaba da rayuwa da lantana warce bata ganin kimarsa ko kadan kuma yawwan barbada bata dainaba kullin sei anyi fada da ita a unguwa,bayan shekaru hudu abbana yana da shekara ashirin lantana nada sha shida ganin abincin dazasu ci yana gagararsu yasa ya fara zuwa wani kauye cikin garin yobe yana yar fica-ficarsa ya rarumo abin daya samu ya dawo ahaka allah ya rufa masa asiri suke samu suci,anma sam lantana bata da godiyar allah abbanmu hakuri kawai yakeyi da'ita domin bei isa yafada tajiba,haka aka sake shekaru biyu lantana ko batan wata bata ta 6ayiba abbanmu yadamu anma yasan komai na allah ne,Alhamudillah yanzu abbanmu yana samu sosei dan hartaimaka marasa shi yakeyi daidai gwargwadonsa,a kauyen dayakeyin sana'a ya hadu da mahaifiyata nan suka fara soyayya mai karfi,mahaifiyata kuakyawace ta ajin farko mace jinin fulani gaba da baya yar fulanin yobe ce kamar balarabiyya haka take hausama kadan takeji seide fillanci mace mai alkunya da hakuri da kawaici,ba'aja lokaci ba akayi aure aka kawota kauyen su abbanmu. "Nan lantana ta dauki karan tsana ta daurawa fatima sunan fahaifiyata kenan anma ana kiranta da falmata,kullin seita tsokaneta da fada anma ko tanka mata bata tabayiba hakan ba karamin batawa lantana yakeyi ba dan babban burinta ta samu abokin fada a sunga gwabzawa kamar karya,bangaran abbana iya mutukar san Innata agaban kowaba nuna mata yakeyi yana santa har gaban lantana domin kuwa innata nayi masa tsantsar biyayya gashi kuma auran so,tun abin baya damun lantana harya fara damunta nan taje gurin abokiyar shashancinta ta zizigata akan ta dunga dukar innata harta gaji tabar gidan,haka lantana tadau shawara,ranar da abbanmu yabar gari yakoma kauyan su innata lantana tazo kofar dakin innanmu rike da kugu. "Cikin ladabi innarmu tace yaya sannu wani abu kikesone?bata ankareba taji duka kota ina dayake lokacin innarmu nafaba da laulayin cikina yasata kasa aiwata komai sei hakurin datake bawa lantana kawai,seida tayi mata lilis har jini yafara biyo kafafun innata,nan lantana tace,ohoo shegiya har ciki kikayima kenan ko? Gashinan na zubar dashi ko dari zakiyi seina zubar da shege tafice abinta daga gidan tabar innata cikin wani hali mai wuyar fasarawa,tana cikin wannan halin makwanciyarsu tashigo nan ta dauketa ta kaita wani asibiti dayake cikin kauyen allah yataimaka cikin jikinta bei zubeba seide gala baitar datayi,tun daga lokacin innarmu tashiga tsoron lantana tana kaffa kaffa da cikinta kar lantana tagani koda abbanmu yadawo innata bata gaya masaba. "Cikin innata na wata hudu ashe lantana ma nada ciki ita nata watan shi shida ma anma anbanmu yace banasa baneba itakuwa ta zage tace nasane kuma a zahirin gaskiya banasa baneba,haka ya hakura dan kar aji agarima,bayan wata uku lantana ta haifi diyarta mace maisuna hansai sak kamarsu daya dankwa lantana ba kyakyawa bace ba ko kadan,nan duk kudin da abbanmu yata nada domin haihuwar innata nan lantana tasa kahon zuka seida aka kashe matasu tas tsakanita da innata nama ko yanka daya,cikin innata yatsufa haka take jimilim aikin gida kwannan lantana talatin innata ta haifeni nan abbanmu yarasa ya za yayi bashi da kudi a hannunsa daker yasamu yasai dan akuya akayi hakika dashi nan yazage sunan innata yakeso asamin wato fatima yana kirana da zara innata kuma *ASHMIMAL* tana mitikar san sunan shiyasa akasamin shi matsayin nikname abba kuma yace shi bazei iya fadaba yayi binnanci da yawwa,kamarmu daya da innata dan kwa harna fita kyauma yanda ake fada,sosei lantana ta dauki tsanar dunia ta daurawa innata dani azaba kullin keba innata in ababanmu baya gari,tun ina jariri lantana ke mintsinnina dagangan seita daukeni ta jefar dani kasa tace rashin sanine itakuwa innarmu seide taita aikin lalashi. "Bayan shekara daya da wata goma,atare su innarmu suka yayemu da hansai nan lantana ta bazama bin bokaye ganin yanda abbana ke nunamin kauna nida innata,nan ta mallake abbanmu ko kaunar ganinmu bayasan yi nida innata kusan kullin seiya yiwa innarmu shegen duka nima ya bibigeni nida bansan maima akeyiba,duk mai yararuma lantana yakeyiwa da hansai innarmu tazama yar aikin gida dankwa ko kwana abbanmu ba yayi gurinta kullin cikin bakanta mata suke lantana zata zazageta ta daketa ta aiketa duk inda takeso haka takeyi domin tasan abbanmu ba ahaiyacinsa yakeba gashi mahaifin innata basa zuwa gurinta waisu alkunya basu taba zuba seide aike lokaci-lokaci sannan ganin abba nazuwa shiyasa basu damuba,azabar da akewa innata taki karewa har mukakai yan shekaru shida-shida nida haisan. "Nanfa abi yadawo kanmu nida innata haisan duka takemin ta yayakusheni ta jijeni uwartama ta zaneni jikina yayi rudu-rudu dakin da innarmu ma take dashi yanzu tsakar gida muke kwana cikin tirbaya ko abin shin fidawa bamu dashi,wahalar yau daban ta gobe daban azaba ba kaukautawa harmufin tukunya innarsu haisai kenanamin inyadau zafi,imnata tun tana kuka harta daina ta mikawa allah komai. "Abbanmu yama manta da wata innata matsayin matarsa shima cimata uwa yakeyi fiye da da duk duniya ya tsani innata haka duk duniya yana kaunar inna lantana hata mutanan gari sunyi mamaki ko fada akeyi da inna hansai abbanmu shike karai mata ayi ta gwabzawa dashi,lokacin damuke shekaru takwas nayi wayo sosei na gane cikin mawuyacim halin damuke ciki innata wahala ta mayar da ita baka nima kaina haka anma akwaini da farin jini sosei kowa yana sona a kauyemun abinci kuwa seimuyi kwana biyu uku ba abamuba acikin gidanmu seide naje makota abamu muci,nike aibo ruwa nayo ice nakawo a dillikeni yuwa jaka innata tayi girki kuma ahanamu,haisai itama hakinsu daya da uwarta har innata take zagi abbanmu harcewa yake innata ta tsayar da fuskarta haisai taita galla mata mari kamar yarta. Nikwa ba'a magana dankwa inadakuwa ko jaka albarka,rayuwa ta mana muni innata taitamin nasiha tana bani hakuri wata rana sei labari haka nake daukar maganarta na share hawayena. "Wata ranar asabar ranar da bazan taba mantawa da'itaba rana mafi muni rana mafi kunci a rayuwata ranar dana rasa farin cikina a kusa dani,ranar aka nemi innata cikin garinmu aka rasa nasha kuka ba iyaka inna lantana da abbanmu ko ajikinsu sei makota ketayani dubata anma sama ko kasa ba ita ba labarinta ko garinsu da akaje dama ni bansan iyayen innata ba nanma aka riski mahaifiyar innata ta rasu baban innata kuma bayanan shima ba'asan inda yakeba nashiga kunci da takaici na rayuwa nayi rashi bamai kaunata cikin gidanmu suturata kalla dayace tak dani,inna lantana kuwa farin ciki tayi sosei domin ita tayiwa innata kurciya domin ni bansaniba,nan duk wata wahala ta dawo kaina azaba ba kaukautawa nasha wahala mara adadi,mun shiga shekara sha uku cif haisai tazama tantiriyar yar iska karuwanci take zubawa tun tana kankanuwarta nikwa tsoronma maza nakeyi bani da ilimin boko ko dis seina addini shima yar makota ke koyamin haisai kuwa tayi boko anma nida ita sammakal dankwa batasan komai ba,wanki haisai da innarsu nike musu abbanmu shima abin tausayine domin kuwa inna lantana juyashi takeyi yiwa waina a tanda har marinsa takeyi,aikwai wata rana natashi da zazabi mai zafi wanki da aka bani nayi nakasa har dare ina kwance haka inna lantana ta samaini ganin banyi wankiba ta zanemin jiki ya fafashe daga karshe...... "Majina taja tana mai riskar kuka kamar ta mutu tace aysha kisan maiya faru?hawaye a aysha keyi ta girgiza kai,cigaba tayi dacewa daga karshe....... _😭😭😭😭allah sarki dunia kenan allah kasa mucika da imani😭😭_ _*More comment more typing*_ ~#pls share~ ~written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty }~ *Haki'ka naji dadin karbuwar da book dina yayi kuma Comment din da akeyi akansa yanasa naji dadi nagode sosei masoyan book dina,dan haka wannan page nakune masoya aduk inda kuke na sadaukar gareku my fan's"sanan ina mai muku albishir zan bude group domin samun SANADIN GIDAN AIKI a saukake dama sauran books din brilliant batare dakunsha wahala ba" i love u all my fans🥰🥰* _page 20-25_ ......daga karshe ta hada ruwan nikaken barkono yayi jajir tasa seinayi wanka dashi,kuka nakeyi nace..dan allah inna kiyi hakuri azaba zansha...dariya ta sheke da'ita tace,to aidama sonake kisha azabar wannan ma sahun farko ne gamashi kizo kiyi nabiyu ba zazabi ba zakici ubanki ai tunda harna saki abu kiqikiyi ubankima bai,isa nasashi aikiba yaqiyiba bareke shegiya wuce kiyi kafin namiki ila mei sufar mayu kawai tsinaniyya mayya jinsin aljanu ke dan kutumar ubanki ma agabana zakiyi tunda kallona kikeyi nidei bazan ciyoba seide kici kanki yar'isa karuwanci ma zaki shiga konafi morarki.....kuka nakeyi sosei zanyi magana ta zabgan mari ta kobe min kodadin kayan jikina ba'imani tahau zubamin ruwan barkono ina ihu yayin da azaba ke riskata naji gwara mutuwa ta da wannan azaba seida na gwanmace dama alla ya dauki raina a lokacin haka ta dunga zubamin tana tsulamin bulala wanda jikina yayi jajir abinka da fara idanuna sunfirfito waje sunyi luhu-luhu,ihu nakara saki yayin danaji ta zubamin agabana har danna barkonan takeyi ciki kuka magiya nayi anma zuciya ba imani yitakeyi kawai,ganin haka yasa nafara kiran sunan allah,bayan ta kammala wannan ta jawoni tana angaza kaina tadauko loko asalin mei zabin ta zazagemin shi ajikina ta mamangareni,shegiya mei sifar yahudawa maza jeki kiyimin wanki dana saki minti talatin nabaki inba hakaba seinayi gunduwa-gunduwa dake,bamusu natafi domin kuwa mgn ma ta gagareni nikadai nasan azabar dake riskata naji dama banzo duniyar gaba dayaba,wanki nakeyi cikin radadi ga zazabin dayasake rufeni kaina nasaramin juwa na'ibana...maganar innata ce tafodomin lokacin da inna lantana ta zaneni ina kuka innata tacemin nayi hakuri domin hakuri dacine dashi wataran kuma yafi zuma zaki,aduk halin dana tsinci kaina natuna da maganar innata inajin sanyi araina,haka nagama wanki nashanya nakoma gefe innaji dakaina dan nikadai nasan meinakeji. "Bayan shekaru biyu muna shekara sha biyar kenan nida haisai,azabar daakesha tananan abi gaba kawai yakeyi dadama kawayena nacewa nagudu da makota anma naki gudu sbd bansan inda zanjeba kuma inayiwa haka naci amanar innata warce kullin tana raina,abbanmu ma wahala yakesha gurin inna lantana haka wata ranar jumma'a akanemi abbanmu aka rasa sama ko kasa,inna lantana ko ajikinta dama tagaji dashi gashi kuma tasamu dama ya kada duniya nan ta sake balle hancin karuwanci uwa nayi 'ya nayi *kai wa'iyazubillah🤦🏻‍♀Allah katsaremu da aikata zuna* haka zasu fice seide nina gyara musu guri namusu girki,wataran har kwaratansu suke zuwa dashi daga ita har haisai nan wani yaganni acikinsu yace yana bukatata innar haisai tace yadawo gobe haka kuwa akayi. "Ina bakin murhu ina girki ya shigo bajimawa wani yasake shigowa ba adadeba wanima yashigo kuma kowa daban yake,inajin hayaniyarsu dakin inna anma bansan mei sukecewa ba najidei kamar alamar musu sukeyi"kunga ku dakata yamzu dai duka ku uku bukatar ta kukeyi ko,atare sukace eh,to dumus kawai zanji duk nawanda yafi yawwa shine zai kwashi gara adadin kudinku adadin shan'sha'ani inji inna lantana tana mika hannu,jiki na rawa hamisu yamika dubu goma halliru kuma dubi bakwai habu kuma biyar nan inna lantana ta irriga su cas tasa ajaka tamike tace halliru da habu sufito subawa hamisu guri yasha rashana dagashi sei halliru da habu nan suka fito hamisu yayi zigidir ya haye gadon karfe yana masha shara nufashi jirana kawai yake nazo,inna ce tafito tace ke shiga kikarbo sako bamusu natashi nashiga jikina ba kwari domin bansan wana sako zan karboba. "Ina shiga ban kula dashiba domin bakirkirin yake kamar gawayi,daidai gadon natsaya ihu nasaki tare da toshe bakina tozali danayi dashi tsirara ga abu narkeke kamar mai,baya nafara ja yana tun karoni kafin na ruga da gudu inna lantana ta ja kofar tasa mukulli tana dariyar mugumta tace hamisu ssha'sha aninka ga dagargaji shegiya karka daga mata kafa,kuka nakeyi ina rokarsa anma yararumoni ya nika kan gado sosei nake kokarin kwatar kaina domin banaso yaga tsarancina kokawa mikeyi sosei dashi kofar naji anbanko haisai ce cike da masifa tace hamisu....jin muryar dayaji yasa ya diro kan gadon jiki na rawa nan nasamu na gyara rigata hawaye na zuba a idanuna. "Cikin jaraba haisai tace ni zakaci amana ko hamisu?kanemaini kanemi kanwata to kayi kadan wallahi domin ni kadaice taka barda wannan kazamar yarinyar maci amana kawai kekuma yau saina ci maki uwa yar tsiya kawai cikin shege matsiyaciya fice adakin nan kafin na halakaki...dadine ya lulubeni a lokacin domin allah ya tsirar dani ko kadan vanji haushin haisai ba domin taimakata tayi awannan lokacin,ina ficewa suka sheka ayarsu da hamisu yagama ya fice,bayan awa guda inna lantana da haisai ne zaune adaki nikuma lokacin ina aikin wanki,jin kuskus dinsu nayi suna cewa. "Haba inna kinsaide yanda nakeson hamisu yazakimin haka?ya hakuri diyar arziki afuwa mantuwace anma kisan natsani yarinyarne shine nakeso agurbata mata rayuwa kawai,dariya haisai ta kece da ita tace,inda haka kikeso ai ba abune mai wuyava mafita dayace domin kuwa nima kaunar ganin ta banayi agidan dan duk wanda yazo sei yace yana kwadayinta kinga kumamu ai zata kashewa kasuwa...hakane kumafa diyar arziki yanzu to maiye mafitar?yawwa shegiyar tantiriyar karuwa warce tayi fice ohoke shegiya inna haisai tafada,dariya ina takece da ita tace kwarema kuwa haisai fadi dake nice dai nice dai,to yanzu mafitar itace ki hankadata birni kawai.....zaro ido inna lantana tayi tace haisai kina da hankali kuwa birnifa kikace so kike tayi arziki kenan....ke wallahi inna dakikiya ce wlh bakya fahimta kinfiye jakanta wlh seiki tambayeni dalili ai ko?tomeiye dalilin naki?kisan ni jakarce fa...mtwss inka turata birni gidan aiki za akaita duk albashi adunga baki kinga ance yan birni yan'iska ne sosei sunfi na kauye karuwanci kuma ance mazajen birni inde suka tashi cin mace mutuwa takeyi sannan inde yan kauye sukaje wayo akemusu kinga intayi aiki ta tara mana dukiya seitafara iskanci ayinta na farko ta bakunci lahira kinga ai gaba takaimu,hoo ke shegiya haisai dadina dake basira haka za'ayi kawai dama gobe dilaliyar binni zatazo seita wuce da'ita kawai,yawwa innata haka nakeso yanzu dai mushiga harka kisan nonanki akwai....nan inna lantana ta tube tayi zigidir gaban haisai itama ta tube nata suka fara alfasha suna tsotse junansu dankwa neman junansu sukeyi bacin zuna dasuke aikatawa *kai allah ka karemu daga ahilci katsaremu ka kiyayemu domin wannan jahilcine uwa na zagin yarta 'ya nazagin uwa ga neman junanansu allah wadai😭* "a lokacin na tsorata sosei da abin dasuka fada dakuma abin danaji sunayi nan nasha kukana na koshi wata zuciyar tace nagudu wata zuciyar tace nazauna haka na hakura nazauna namikawa allah komai,washe gari haka akayi kuwa hajiya dilakiyar birni tazo tatafi dani da sauran 'yan mata nikadaice cikinsu bana murna,garin kano mukazo nan gidan dik cikinmu hajiya layla ni tazaba nazama yar aikinta nan dilaliyar birni tace kar adunga ban albashi duk karshen wata zatazo ta amsa nan hajiya ta amsa mata da to,albashi nai yawwa za adunga biyana anma rashin hanani bei damaini ba ardu'ata kawai shine nasamu sausauci akan kauyemu anma cin zarafin yayi yawwa. "Dago rinanun idonta tayi tana zubda hawaye tace aysha wannan shine labari tsawon shekara biyu kenan da barin kauyemun anma bantaba komawa tunda nazo nan bansa wata duniyar sukeyiba yanzu nikaina tausayawa rayuwata nakeyi anma nan yafimin can domin kuwa ba duga seide wulakantamu sbd damu talakawane kuma yan aiki,share hawaye aysha tayi tace hakane kisha wahala anma kicigaba da hakuri wata rana sei labari yanzu kenan bakyajin lbrin innarki dakuma babanki?share kwailar data zubo mata tayi tace banaji ko kadan anma inaji ajikina suna raye kuma kullin ardu'ata allah ya hadasu,hakane to ameen anma kicigaba da hakuri shi yake daba dutse yashanye ruwansa,nagode sosei yar uwa anma yazama sirri dagani seke kinji,insha allahu babu wanda zeiji nabar abin a zuci kuma zan miki ardu'a,tonagode tashi muje mu karasa aikinmu,mikewa aysha tayi tanabin bayanta *ASHMINAL* cike da tausayawa tabbas ta tausayawa mata sosei. "Bangaran goga *ASHMAN* direct gidan amininsa kuma abokin shakatawarsa yanufa yana zuwa Direct yayi ciki sauti music yaji ya bude kofar yashiga, 'yan matane rairas zasuyi su 20 kowarce cikin shigar banza ansha maganin hips da nono sunyi tuma-tuma dasu wani matashi na hango shima kyakyawa dashi 'yan mata 4 zagaye dashi sei shafashi sukeyi yana lumshe ido da kwalbar giya a hannunsa yana kurba yanajin dadinsa,nan yan mata suka hau ihu ga *ASHMAN* nan wata macace kyakyawa ba leifi tayo gurinsa tana rangaji tace my man barka dazuwa da alama wani yatabomin kai,hubyna waya tabamin kai? fadamin my man..... tsaki yaxuba ya tureta ya zubawa wannan matashin harara yawuce bedroom tashi matashin yayi yabi bayansa. "Haba mutumin ya akayine sbd kaifa na kwaso ledies dinnan nasan bazaka rasa ta hutawa ba.....pls Ahmad kayimin shiru raina bace yake nazo nasamu nutsuwa kawai....kwalbar giyar hannunsa Ahmad ya mika masa yace fara dawannan tukunna....mtwsss kai nonsense ne wlh kasande banashan wannan abar daiko?ok badamu my friend bara naturo maka yara hudu su aibe maka kewa ko?mtwss dalla malam kadamaini dan iska kawai gabugu kazo kana fadamin mgnr banza ,kokama tambayi mece damuwa ta....murmushi Ahmad yayi yazauna kusa da abokin nasa yadafashi yace...my friend inajinka meye damuwarka fadamin in kawo maka mafita yanzu...dan tsaki yayi yace wannan yarinyar ce mana...waca yarinya kenan? Inji ahmad. *ASHMINAL* take kowa yar aikin gidanmu yar talakawa yarinyar nan natsayamin arai wallahi gashi natsaneta kai yau dana hada jiki da ita kabaki daya taki barin brain dina bansan maiyasa ba gashi ko digo daya natsani yan aikin gidannan musamman ita kasan basan hurda da talaka fakiri kuma har wani shishige mata mom keyi kaini yau duk sei asulo hada jikima danayi da ita naji warin talauci nakeyi.......dariya sosei Ahmad keyi yace haba my friend kawai kadei kafada tarkon so kaji dadinka kace wani warin talauci kakeyi santa kawai kakeyi....afusace ya mike yace what........... *tofa anayinta sshin magabar Ahmad gaskiya ne?* *amsarku nagaba kukasamce dani da book dina domin jin amsarku* _*more Comment more typing*_ _#pls share_ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *SANADIN GIDAN AIKI* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *"garemu iyaye shawara ce koma nasihace zan bamu👌🏼* _dan allah dan annabi iyaye mata mudunga kula da yaranmu mudunga killace su muna adanasu mudeina sakin yara kamar dabobbi(musamman 'diya mace)pls musan mei mukeyi yanzu lokacine na sace-sace 'ya'ya anma in muna killace yaranmu akatararmu shikenan mun huta da bilayi layi-layi kamar karnika🤔anma bama adana yaranmu mubarsu suyi ta bilayi alayi kamar marasa gata haba gaskiya musan mei mukeyi dan allah mu kiyayye mu adana yaranmu mudeina barunsu su fada halaka masu satar yara sun bazu ko'ina baka gane mugun mutu sei an dauke mana yara muzo muna bulayi da nadama murasa yazamuyi muna kuka mara anfani pls akiyayye mugu bashi da kama jan kunne ne garemu iyaye mata mumuke dadamar bawa yaranmu tarbiyya pls musam abin damukeyi dan allah domin muna da sakaci._ _Page 25-30_ ......what lallei kai mahaukacine yanzu kamarni zanso wannan bazan yarinyar makaskanciya kai impossible wallahi gwara kasan abin dazaka dunga fada malam bansa shirme kawai kazo kana fadamin wani metel din abu dama kai gaba dayanka chose ne wlh bakansan bada shawara ba banza kawai yafada rai bace yanajan tsaki....um naji din anma wallahi santa kajeyi koka yarda ko karka yarda nidei nafada maka...Ahmad zanci kutumar ubanka dan iska kawai gaba daya baka haiyacinka kazo kana min .zance banza yafada rai bace,kuma wallahi kasake cewa santa nakeyi seina maka mugun rashin mutunci allah. "Dariya Ahmad yayi sorry my man nadaina anmafa gaskiya nafada maka kayi tunani ka gani....baxadei kadaina ba?mtwsss dallah fita ka kiramin warce shegiyar kona rage zafi dan duk nayi weak wlh....dariya Ahmad yayi yace,dan madai baka sex da dadin yafi haka malam wlh ka kwada koda so dayane habawa zakasha mamaki ni yanzu da mutun hudu nayi yanzu ma sakewa zanyi wlh dadi kamar mai i love sex yafada yana dariya....hmmm Ahmad inajiye maka wlh seika kwashi h.i.v garin kwashe kwashenka kayi ahankali wlh,haba my friend ai seina samu mai tsafta bakowace kazama ba,ai shikenan kadamaini da surutu go nd call me this ledy kona danyi relief,ok kawai Ahmad yace ya fita. "Ba afi 5minutes ba seiga wannan budurwar data rumgumai *ASHMAN* dazu tashigo sei kwarkwasa takeyi tana sakar masa killer smile tare da farfar da ido,ido ya kawar gefe yana tsaki yace dallah ki kwabe kizo bansan western time,jiki na rawa tafara cire kayanta dan harga allah tanasan shi sosei kamar ranta shiyasa duk mei yace tayi tana masa ga tsoransa da takeji sosei. "Sunanta lubnah yarinya yar kimanin shekaru 20 karuwace sosei kuma mei zaman kanta,kyakyawace deidei misali doguwa siririya mei kyan sura ba fara baceba sosei tana da haskenta takuma kara da mai fuskarnan ba leifi da dan kyanta,tana mutukar san *ASHMAN* kaman ranta,sun hadune gidan Ahmad shine ta makale masa shima ganinta yar daide shine yake kulata sukeshan harka anma barda sex sbd duk rashin mutumcinsa baya zuna,itakuwa babban burin lubnah ya kusanceta harbun bokaye da malamai takeyi anma haryo ba nasara yauma da shirinta tazo garesa kotayi nasara. "Mtwss tsaki yasaki yace come now mana haba kintsaya yanga,cire komai tayi tazo taza cire pant yace wait zo ahaka kawai,bamusu ta taho kirjinta yacika makil tana rangaji suma sunayi tare da tsokane idon mai kallansu,godon ta hau nan yakashe light din dakin ya rarumo kirjinta tana ta zuba kamshi abin dake burgeshi da itakenan bata da kazanta akwai tsaftace jikinta ta killaceshi shikwa namiji ne maisan haka dason tsafta,sosei yake tsotsar dukiyar fulaninta yana mutsutsukasu da hannunsa sei mika takeyi tanajin dadi har kwakwalwarta,shima dai haka anma seiyaji dazu yafijin dadi akan yanzu,nan itama tafara masa wani kalar salo ai tuni ya manta duniyar dayake ciki yana nunfarfashin dadi da sakin numfashi,itakuwa sei ihun dadi takeyi tana kara makalkale masa cikin dafara ta zame pant dinta ta ciremasa nasa tana kokarin sawa ciki.......da sauri ya dawo haiyacinsa ya hankadata gefe yana daka mata tsawa stop it tare da jan tsaki yace,waike mentel din inace kuma banzar inace?banace in muna romance ba kidaina kokarin aikata zuna ba wallahi yafada yana nunata da yatsa yace this is the last warning naga kin kuma aikata haka wlh seina balbalaki nonsense kawai yafada yana mikewa ya shike bathroom din dakin,ajiyar zuciya lubnah ta saki tana dafe mararta dan shawarar datakeji tashi harara tabi toilet din dashi tace wallahi xakayi mamakina duk nacinka seina sha zumarka kota halin kakane koda kudina zei kare seina biya bukatata akanka kagama biyan bukatarka kabarni da tawa bukarta allah bazei yiyuba tafada tana murguda baki,haka ta fara biyawa kanta bukata har tadawo daidai tashi tayi ta fada toilet din nan tatarar dashi yana wanka,oh my god yafada yana dafe kai,cikin kisa da makirci tafara karkada kirjinta tana juyi da murguda dan hips dinta tace haba my man pls nazo muyi tare nayi keifi anma bazan karaba kaji my love tafada tana kashe masa ido daya murmushin gefan baki kawai yayi nan tazo sukayi wanka sei rungumosa takeyi yana biye mata harsuka gama yayi wanka tsarki itakuwa tafito haka,seida yayi alwala yafito yaga harta shirya zata fita yace,waike bakya wankan tsarkine da sallah?murmushi tayi tace inayi maika gani,Nothing kawaide naga kamar kafura kike,dariya tayi tace ni musulmace ina wankan tsarki anma seina ga dama domin inaga kamar bata lokacine shiyasa bandamu nayiba sallah kuma ta sati nake hadawa lokaci daya nahuta nasha harkata pls honey kaima kadunga irin tawa mana......mtwss banza kawai kiji tsoron allah dai....murguda baki tayi tace da tsoranka nakeji inbana allah ba,bura ubancan nika fadawa haka to yo zankoya maki hankali wallahi,hhhh sannunka bariki nake kuma kaima ita kakeyi dan haka ka kiyayye.....tas tas taas taji aface dinta kantane ya juye ta gigice bata ankaraba taji ya fara lafta mata belt ihu takeyi tana bashi hakuri seida ya zane mata jiki yace,dan uwarki kisani niba sa'anki baneba da harzaki murgudan baki kicemin dan bariki karuwar banza kawai kuma gobe kizo zan nunamiki ni cikakken dan barikin ne araba raini nidake yawuce gaban mirrow abinsa. "Murmushi tasaki tabi bayansa da kallo tace kadan kagani nakusan cima burina akanka duk dana daku badamuwa kudirina yakusan cika akanka aikin boka nakyau seina cika burina akanka *ASHMAN* bakasan wace lubnah ba ta mike tace allah yakaimu gobe nima zakayi mamakin kada keni wlh...banza yayi da ita itama tafice... "Hajiya layla(momy) ce durkushe gaban wata tshowa tana ta murmushi tace,kinsha hanya ammi sannu,tsohuwa ce warca aka kira da ammi mei kimanin shekaru 72 tana sanye cikin lifaya farace sosei kuma kyakyawa baxaka bata shekarun da take dashiba sbd kyan jikinta idonta sanye da medical,murmushi ammi tayi tace yawwa layla ya gida yamai gidan?lafiya qlau ammi momy tafada kanta kasa cikin girmamawa,to masha allah ina fitsararan jikan nawane?dariya momy tayi tace yananan yadan fita,to ai shikenan kaichona da samun jika mara kirki wlh allah kun lalata yaronku bashi da mutunci zeici ubansane bara yazo dan jakar uba kawai,shuru momy tayi dan tana tankawa ammi zata dawo kanta..... *ASMINAL* dauke da tire a hannunta tashigo palour dasu momy suke cike da girmamawa ta durkusa ta gaishesu cikin fara'a takali ammi alamar tasanta tace ammi ga farfesun kifi nakawo maki nasan kina bukata,washe baki ammi tayi tace yawwa yar albarka kamarwa kinsani rabona danaci mei dadi irin naki tun ina nan gidan shiyasa yanzu nadawo nan kenan zan dunga cin abimci yarimyar kirki...dariya *ASMINAL* ta mikawa ammi ferfesun tare ds ruwa tace rabarki lpy takalli momy warce ke murmushi dankwa tanason yarinyar aranta....hajiya kina bukatar wani abunne? aa zaki iyatafiya..tafiya tayi tana meijin kaunar ammi aranta domin macace mei kirkiri tana sona sosai. "Layla duk cikin yan aikin gidannan yarinyarnan tana da nutsuwa da hankali tana da tarbiyya shiyasa tashiga raina ga ladafi da girmama manya kafin asamu irin yarannan sei antona da haka kukavawa fitsararan danku tarbiyya ta gari dakumyi dace anma rudun birni ya kwasheku kuka lalatashi yazama sokon yara mara mutunci naya ganin kimar manya da yadauko halin diyar nan dakunyi dace....ammi sei hakuri ai nima nayi nadama anma ardu'a zamuyi masa allah ya shiryashi.......dakata ni bazanwa danku ardu'a lokacin dana fada shawarar karku kaishi waje ai haushina kukaji dan haka can kukarata da abinku ni yar kalloce maganin mei kafiya ai gashinan wa gari yawaya yanzu bara ubansa yadawo aure zansa ayiwa dan banza....gaban momy ne yafadi dan yanzu leifinsu ammi zatayi tagani dan ammi akwai mita da fada kuma tafadi magana ba wasa ko wargi acikinkinta. "Zaune suke bayan sallar isha'e wani dan datijjo nagani fari kyakyawa yana mutukar kama da ammi durkushe gabanta da alama gaisawa sukeyi.....ba yabo ba fallasa ammi take amsa wa fuskarnan ba walwala.......dawaka yashigo abakinsa yayi upstairs dan baikula dasu momy ba.....kai dan ubanka dawo mara tarbiyya kawai inji ammi....ransa bace ya juyo yace oh shikenan jaraba tadawo gidanmu meye kike kirana tsohuwa ya gulaliya.....la'ila ha'ilalahu ni fadimai naga tsiya dan ubanka nace kazo kafadamin wace yagulaliya....zuwa yayi yatsaya kanta yace kece mana kefa kinfiye takura wlh kifita harkata,oni dama haka dan naku yazama abubakar tafada tana nuna datijjo.....haba my son grand dinkace fa kayi respect dinta mana yafada cikin lalashi....ohni gaskiya dad tabar gidannan kawai.....tsawa momy tayi masa tare da dakuwa tace "I will slap u inbaka shiga hankalinka ba wlh....zaunawa yayi nacika yace sannu ammi....kaci uwarka shege mara tarbiyya wlh nasan matakin dazan daukwa kanka tashi gabani guri dan banxa kawai...badamu ya mike yayi tafiyarsa. "Ammi tajuyo ga datijjonan tace yayi abubakar ka lalata danka yayi muku kyau to wallahi ku kiyayyeni dagaku har dan naku inba hakaba zanci muku uwa marasa kirki kawai kunbi kun lalata yaro wai gata,gatan yaci uwarsa shegen yaro beisan mutuncin manya ba mtwsss wlh tir da halinku. "Ayi hakuri ammi baza asakeba za a gyara inji abubakar(mahaifin Ashman) wana gyara ai abu yakure yaro yaza gardi mukeke dashi yazama balagage kace gyara dadai lalatashin kaci gaba dayi dayafi dan ice tun yana danye ake tamkwarashi shikwa wannan yabushe yayi kikam ta ina zai tankwaru tab allah ya shiryaku....... "Abubakar shine mahaifin *ASHMAN* mutumne mei mutukar arziki naban mamaki,allah yabashi dukiya sosei warce tafi karfin yayi harkokinsa a nigeria seida ya tafi kasheshen waje,matarshi daya hajiya layla(momy)sei mahaifiyarsa fadima(ammi)yana mutukar san amminsa sosei da matarsa anma nasu daban yake san dayakeyiwa *ASHMAN* tamkar jinin jikinsa ahaka yake matsayinsa na dansa daya tilo a duniya,yana san shi sosei kamar zuciyarsa,ya tabara shi tun yana yaro duk maiyakeso seiya bashi tun yana karami yasaba masa da kudi masu yawwa ammi tayi magana momy ma tasha fama anma fir alhaji yaki yarda dansa kawai yasa gaba *ASHMAN* bei taba neman wani abu yarasaba komai mahaifinsa yimasa yakeyi kudi kuwa yasaba masa dashi shiyasa yataso da wulakamta talakawa baya ganin kowa da kima harta ammi baya santa sbd tana katse mahaifinsa ga masa abubuwa anma ko ammi bata saniba alhaji seiya masa dan yaji dadi duk motar sa tafito alhaji seiya saimasa kudin dayake barnatarwa bana wasa baneba sun wuce misali momy tun tana janyewa tana fadawa ma danta gaskiya nan alhaji zei hauta da fada yana ci mata mutunci nan ta hakura take farantawa dan nata rai dan zaman lpy itakuwa ammi kakar *ASHMAN* ce ita kadei dad kejin maganarta take tsawatar musu shiyasa ashman beisanta,sanadiyar lalacewar ashman akasar wajane daya hadu da ahmad yasake zama tantiri yafi abin dayakeyi a nigeria anma duk iskancinshi baya zuna baya shan giya barshi dai da wulakamci shikwa ahmad komaima yi yakeyi wannan kenan........ _*More Comment more typing*_ _#pls share_ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ _Page 30-35_ ......washe gari misalin karfe 10-30am ammi ce zaune kam kushin a palour *ASHMINAL* na mamatsa mata kafa,kana ganin yanayin ammi kasan tanajin dadin matsar kafar,murmushi tayi tace nikwa takwara intambayeki mana?jinkin girmamawa tace inasauraranki ranki ya dade,wai iyayenki na raye kwa?naga kowa nazuwa gida karshen wata anma bardake,meiyasa?jin tambayar tayi kamar saukar aradu cikin in'ina tace dam....dama....dama b komai kawai......haba fadima bakyamin karya fadan dalili,hawaye ne suka silalo mata wanda yasa takasa magana,cikin rikicewa ammi tace Subahanallah y hakuri na'aje tambaya ta gefe share hawayenki kinji fadimatu,b komai ammi zan fada miki seinan gaba kiyi hakuri ba rashin kunya baneba,dariya ammi tayi tace b komai yar albarka mei kyan hali mai tarbiyya allah yayi maki albarka kinji...........ba ameen ba. "Juyowa ammi tayi taji daga ina kalmar tafito *ASHMAN* ne tsaye dan nesa dasu ya hade mur fuskarnan ba annuri yana sanye cikin kananan kaya masu ratsin baki da ja sunyi mutukar haska fatarshi gashin kanshi yasha gyara sajensa ya kwanta luf-luf masha allah ya hadu.....harara ya makawa *ASHMINAL* yaja tsaki yana tsartar da miyo.....kaci gidanku ammi tamasa da kuwa,wai kai wana irin yaro ne?wana sheidan dinne yamaka fitsari aka?shegen yaro sei kyamar mutane mara mutunci kawai wallahi kafita idona dan ubanka. "Tsaki yakumayi akaro na farko dan yau baijin magana yan miskilancin sun motsa.....kayiwa ubanka tsaki nace.....harara ya zubawa ammi yace banawa ba.....ohoo ni nawa kenan ko?cikin miskilanci yace eh din,yo inka zageni ai bazanyi mamaki ba anma baka'isaba dan ubanka dan uwarka shege lalatace,wallahi yau seinaci gundun ubanka agidan nan seinaci gyatumarka dan nema kawai,ta'inda ammi take shiga batanan take fitaba harsu dad sukajita suka fito danjin ba'asin fadan nata. "Momy ce tace ammi lafiya wayasaki hayaniya da safiyar nan ko kari bakiyi ba?tsaki ammi tayi tace waye kuwa inba wannan lalatacan dan nakuba nidei kuncuceni dakuka haifamin shi matsayin jikana wlh....sosei maganar tayi musu zafi....momy tace y hakuri ammi kuskurene kiyi hakuri dan allah.....to dama tunda ya zageni badole kuban hakuri ba wai yaron nan ubana zei zaga ido cikin ido tsabar shi tantirine ko ubanka bei taba zagin ubana......cikin tuhuma momy ta kalleshi yayi mirsisi kan kujera kamar bei aikata komai ba...rai bace tace mei kayi mata?shiru yayi kamar beijiba....tsawa ta buga masa waibadakai nakeba.....haba layla wannan tsawa haka ai seikisa heart dinsa ta buga pls banso karki kara inba sokike ranki ya baciba inji alhaji. "Haba alhaji kadeina biyewa yaron nan gaskiya yaza'ayi ya.....kinga dakata nibara inji ba'asin....zuwa yayi yazauna kusa dashi ya dafa sholders dinsa yace my son meiya faru?tsaki yayi yace..haba dad yanzu dan allah ji warce munafukar ta durkusa tanayiwa ammi tausa amatsayinta na talaka kaskataciya irinta haba dad yanzu ankyauta harda yimata ardu'a haba wannan ai zubar mana da mutunci tsohuwarnan takeson yi,gaskiya ba a kyautaba inji dad,pls ammi kiyi hakuri kedeina sawa kisande my son akwai saurin fushi kuma beisan talaka dan allah adaina. "Baki bude ammi ke kallonsu nan suka kara harzuka ta tace,abubakari ni zaka kalli tsabar idona kace min haka?shi dan ubansa arzikin aiba nasa baneba da zei kyamaci wani,dan ubanka seika bari ka nemi naka kudin inyaso kayi tutiya dazakace ka tsani talaka toshen-toshen asalinmu talakawa ne fitik sisi bamu da ita duk kauyenmu mune talakawa dan allah yakuma rufa mana asiri shine zaka kyamaci wani shege mei ido awaje naci gidanku kuma baxa adeina ba naga wanda ya'isa tafada tana kallan ashman,kei kuma abubakari kaci gaba da daure wa danka gindi duka zanyi maganinku taja tsaki tatashi tabar wajen tare da rike hannu *ASHMINAL* warce keta zubar hawaye kamar famfo kafcikin yan aikin gidan nan *ASHMAN* ya tsaneta baya santa. "ajiyar zuciya momy tayi takalli alhaji tace,gaskiya alhaji bei daceba jiyanda ran ammi ya baci,kinga layla abinda yaron nan yafada fa gaskiya ne beidace ba....anma alhaji ai shima talaka mutun ne kamar mu beidace yadunga nuna tsanarsa ga talakaba beisan wata rana yanda zata kwa6e masaba yakamata aduba......stop it layla inbazaki fadi alkairi kan dana ba kimin shiru duk abin dayakeso dole yasamaishi koda komai nawa zai kare inasan my son fiye dake dakowa ma dan haka kisan kalmar dazaki fada tunkafin na6ata miki...naji alhaji..inajiyemana tsoro ne anma yacikaba gashi ga duniyar,kace zaka iya nema masa komai duk kudinka wata rana baxaka iya nema masa komai ba seide ku hakura wallahi kayi ahankali tafada tayi tafiyarta gurin ammi domin tabata hakuri. "Tsaki dad yayi yafara lalashi,nan yayi murtuk da fuska ya mike ya fice agidan direct gidan ahmad ya nufa dan yaji haushin ammi yasan yanzu ita zata dunga masa cikas. "Koda ammi tafita part dinta ta nufa tasa *ASHMINAL* ta shere hawayenta ta lalasheta sannan tabarta ta tafi domin tana kaunar yarinyar sosei shiyasa take dawani kudiri a zuciyarta,momy ce tayi sallama dakin ammi ciki-ciki ammi ta amsa tamata izini data zauna,zama tayi tashiga bawa ammi hakuri,kinga layla dakata bana bukatar hakurinki anma inaso kinusar da danki ki fada masa gaskia wallahi inba hakaba nan gaba seiyayi nadama,insha allahu ammi za a gyra kiyi hakuri,naji ammi tafada atakaice. "Dakin ahmad yanufa yaji nishi na tashi alamar sana'ar tashi yakeyi dayan bedroom nin shiga ya kwanta maganganun ammi namasa yawo aka,yayi kusan 30minutes ahaka,ahmad ne yashigo dagashi sei tawel a kugu tsayawa yayi cak yace mutumin yadei naganka da safiyar nan?mtwss dallah dan iska baka da aiki sei sex wallahi seisun hallaka ka inbaka deinaba, Murnushi Ahmad yayi yace hmmm aiyo sabon kamu nayi fil nasamu aleda sabon hannu ce yanxu haka nayi aika-aika panadol nazo nema nan dakin tasha ta watsake......mtwsss allah ya shiryeka nima yau zanci uwar lubnah,hhhhh ko taci uwarka ba kai wallahi wannan yarinyar yar barikice kabi ahankali....haka kace to zakagani niba nawasa baneba yau inanan har dare agidan nan zata raina kanta...ahmad yace,zamusha kallo kace?itakaice yace um...maganin ya dauka ya fice. "Bangaran *ASHMINAL* zaune take ta rafka tagumi da alama tunani takeyi,aysha ce tazo ta zauna kusa da ita takira sunan ta anma bata amsaba tabata tayi,firgigit tace au y hkr banji zuwanki ba,hmm meiyasa bazaki deina tunani ba?aysha ta'ina zabdeina tunani bani da nutsuwa,hakane anma yakamata ki rage gaskiya,insha allahu zandeina,taso muje muci abinci,na koshi wallahi kije kici abinki,haba zahra kinseide bakici komaiba tashi muje muci dan allah,to tashi tunda kin matsa sarkin canja min suna tafada tana murmushi,dariya aysha tayi tace,badole ba sunan nakine mai daraja dole adunga sayawa,hhh hkn kema haka ai,murmusawa aysha tayi tanajin dadi yau tasa ta nishadi nan suka tafi cikin yan uwansu suka faracin abinci. "Yamma tayi misalin 5:00pm lubnah na hango tana dosowa cikin palour Ahmad taci uwar kwalliya tana tafiya tana rangwada iya ado tashashi tayi mutukar kyau,cikin ranta take tunano shirin datayi dariya tace mei dan sauti tafada afili aikinka zeiyi kyau mrs boka nawa,direct tashiga nan ta tada Ahmad da mutumin nata zama tayi suka gaisa da Ahmad cikin kwarkwasa ta kalleshi tace my man barka da yamma hope komai normal ko,Murmu gefan baki yayi cikin ransa yace zakici ubanki ne,itama cikin ranta cewa takeyi zakayi bayani kudirina seiya saimaika da izinin boka dukiyarnan dakake tutiya da ita seinaci rabona nima,tashi yayi yashige bedroom nan tatashi tana juyi gaban ahmad tare da karkada booms,hadiyar yawu ahmad yayi yace,konabia ne nasha....harara ta zuba masa tace to mayye nakidin wannan harka sei my only ne zeishata tayi gaba abinta dan bakaramin hadi tayiwa kantaba rabonta da ta sadu dana miji takusan 2weeks sabo da har dinki tayi akan *ASHMAN* tasha maganin karin ni'ima ba adadi ta tsuma ganta sosei shiyasa takeso ta fashe takwashi harka tasan yau bamakawa sei harkarta tacima ruwa,shiga dakin tayi taga yashiga toilet ainan danan taciro kullin magani ajakarta kuda biyu ta barbada kan gado da bakin kofar bandaki sannan ta sa sayan ajikinta ta kamai guri daya.....yana fitowa daga toilet yaji wani kalar abu na ziyartarshi wanda yakasa misaltashi kwantawa yayi kan gadon nan yaji abu ya dadu wata sha'awa na fisgarshi lokaci guda mararshi ta kulle,murmushi tayi tasawa door din dakin key tacire kayanta tahau kamshi nan yakumajin abu ya dadu kwata-kwata hankalin shi yagushe,romance sukeyiwa juna mei wuyar fassarawa,ran lubnah fes,sakonin take masa sosei shima nayi mata yana juyata yana lasar ko'ina joystick dinsa take tsotsa ba kakwatawa nan ya burkice yana shidewa dadi na dibansa nishinsu kawai kakeji,kasansa ya maida ita ya hauta yafara neman hanya..............(hhhhh tausayin zance gabani *ASHMAN* ko dariya zan maka🥴koda yake ba'asan rankaba anma maganin ka😁🤦🏻‍♀🙆🏻) _*More Comment more typing*_ _#pls share_ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *SANADIN GIDAN AIKI* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *My fans ina neman afuwarku akan mistake din danayi a page 1 danasawa momy shekara 38 ashman kuma 27 I means momy 47 take ashman kuma a shekarunsa yake _godiya gareki dakika tunamin sis danni ban kulaba ma_ duk kuskure da akagani agayamin ina gyara ne na gyara love u all* _Page 30-35_ ........neman hanyar shiga yakeyi,itakuwa idonta rufe tana mai nishin dadi bude idonta tayi tare da tozali da fuskar *ASHMAN* ihu ta saki tana rintse ido takuma budewa taga abin datake gani gaskene ko mafarki,kara tozali tayi da fece dinsa nan taja jikinta gabanta na faduwa,soisei yarasa nutsuwarsa nan yatunkarota,ja dabaya takeyi tana girgiza kai tare dacewa dan allah kayi hakuri basan aljani bane nashiga uku zei kasheni ku kawomin agaji.....sosei take a rikece dan ganin mumunar hallita na tunkarota mai munin gaske,wani bakikirin mutun ne da zako-zakon hakora jikinsa duk gashi kamar aljani gabansa kamar gatari abin da lubna ke gani a idonta kenan azahiri kuma *ASHMAN* "hannu yasa zei kamota nan takuma kurma ihu tanaja baya hartakai karshen bongo,sosei ta tsorata banda rawa babu abin da jikinta keyi cikin shashekar kuka maganarta na sarkewa tace,nashiga uku ni lubnah dan allah wannan hallitar kibace a idona dan allah zanmutu dan allah,fashewa tayi dakuka ganin hallitar dakuma tunkara to,ashman shikwa ganin tanaja da baya beisan daliliba gashi baya haiyacinsa bare ya gano wani abin burinsa daya yabiya bukatarsa hakanne yasa taku uku yayi ya kamota,sumane kawai lubnah batayi ganin hillatarnan ta dankota fitsari ta saki suka shiga kokawa,daker ta kwace jikinta tare da zuwa bakin kofa arikice ta cire key din tare da rufe kofar ta nufi bedroom din ahmad tana zuba ihu gaba daya tafice haiyacinta. "Karo sukayi da Ahmad abakin kofa,tuteshi tayi ta shige tana cewa,aljani aljani wallahi aljanu ne agidanka zasu kasheni sun daukeshi yazama aljani nashiga uku ni lubnah aljani wlh........sosei Ahmad yakasa gane mai take nufi,cikin rashin fahimta yace ke lubnah lafiya maike faruwa? Kuka tafashe dashi tana cewa waiyo aljanu ne wallahi kaga suna ta jijiga bedroom dince ko sun daukeshi kuma.....mtwsss dallah kemaine kinfito tsirara haka kuma seicewa kikeyi sun dauke shi kinkasamin bayani......kaje zaka gani.....jiyayi gararam ana bubuga kofa kamar zata cire,da gudu yafita dan yaga ko lpy,itama lubmah toilet din dakin tashiga ta rufe nan cikinta ya murda tahau fetsoo🤣🤣 "Bude bedroom din yayi,ganin *ASHMAN* yayi yaja da baya rike da mararsa gashi bakaya jikinsa,Subahanallah my friend lpy meike damunka? Mararsa kawai yake nunamasa idonsa rintse sbd tsananin azabar dayakeji,Ahmad ya rude sbd beitaba ganinsa cikin wannan yanayinba nan yafara masa sannu ya kwantar dashi kan gado,da sauri ya dako magani yabashi,daker ya iya sha yanajin mararsa na wani mugun murda masa,ahmad ganin yana sake murkususu,yahau tofa masa ardu'o'en tsari,cikin sa'a yaji ciwon ya dauke wani nanauyan bacci yayi gaba dashi sei sakin ajiyar zuciya yakeyi,ajiyar zuciya ahmad yasaki yaja masa blanket ya fice adakin yatafi dayan bedroom din yaga wani hali lubnah take ciki. "Yana murda kofar yaga lubnah ta zura da gudu zuwa toilet hartana kokarin faduwa,dariya tabashi sosei duk dadai beisan silar gudun nataba,ganin shine yasa tafashe da kuka tana cewa,kaima kaga aljanin ko?dan allah karufamin asiri gadawo da shi sun daukeshi waiyo ni lubnah.......sosei ahmad kemata dariya harda rike ciki yace,wai wana aljani? *ASHMAN* ne kuma yana daki yana bacci kijira tashinshi zakiyi bayyani dansaiya saba miki wlh......wallahi bani sake shiga dakincan aljani fa nagani....dariya Ahmad yayi yace,pls kiyimin bayani yanda zangane....nan lubnah ta kwashe tagaya masa komai har magani datasa.....ohoo allah yakara maganinki gwara dakikaga haka,tunda basirarki takare bara nafada miki dalilin dayasa kikaga haka,ni gidana ba aljanu gurin bokan dakikaje shine allah yanuna miki kuma ya tsare abokina daga sharrinki dan beitaba zunaba shine allah yakuma tsareshi seiki kiyayye nangaba kuma kijira haduwarki dashi. "Sosei lubnah ta gamsu da maganar Ahmad nan tadan samu nutsuwa,kaya tasamu tasa adakin Ahmad dayake yana ajiyewa sbd 'yan matansa dasuke zuwa,tana zurawa bata dauki komaiba da duk abubuwanta suna dakin da gudu tafita agidan tayi hanyar gidan boka(o ni 'yasu mai hali baya fasa halinsa😏🤔lubnah baki dadaraba kenan) "Bangaran *ASHMINAL* bayan sun kammala cin abinci kowa yaje yayi aikin gabansa,bayan takammala aikinta takoma dakinsu dan takwanta danji kanta namata ciwo,tana kwanciya bacci ya dauketa. "dad ne keta balbalin fada,yanzu kikasan inda yatafi kunsawa yaro ido gashi yafice cikin fushi bansan inda yajeba duka phone dinsa kashe haba dan allah uanzu inyashiga wani halinfa kunbi kusawa yaro karan zuka wallahi layla duk abin dayasa my son seikimyi nadama.....haba alhaji kasandei dawayansa insha allahu ba abin dazai samaisa kawaidei......kawaidei me?kinga layla bansa surutun banza kimin shiru yanzu fa ji 10:00am fa babu alamarsa tun safe yafita aiduk leifinki ne,to anma alhaji yabaza a dunga tsawatar masaba seide yayi abin dayayi ra'ayi aihakan beidaceba,banza dad yayi da'ita ya lula duniyar tunanin dansa ko wana hali yake ciki. "Bangaran *ASHMAN* sei 11:00am ya tashi Ahmad yagani zaune kusa dashi ya kura masa ido,dan tsaki yayi yace,yadai kake wani kallo na lpy dei ko?murmuswa Ahmad yayi yace,kai ai zan tambaya ya jiki?jikin mai kuma?ni lpy nake yashige toilet abinsa,wanka yayi yayo alwala yanafitowa ya mayar da kayansa yatada sallah,bayan ya kammala,kallon ahmad yayi yaga sei kallonsa yake yace dallah mainewai kake tawani kallo na?Nothing kawaidei ra'ayin haka nayi,ok naji ina wannan yarinyar take seinaci uwarta wallahi harni zatasawa maganin sha'awa ko,au dama kasani?nasani mana seide kushewar hankali bakomai nasaniba pls tana'ina?aita fice tun dazu,ok zamu hadune zata gane kuranta,mikewa yayi yace ninayi gida seimun hadu,Ahmad yace,haba dare yayifa ka kwana.....ni zankwanan maka cikin gida kudamaini da nishi nakidin.....dariya Ahmad yayi yace,yau bakowa hutu nake,kaga tafiya ta ni bazan kwanaba,sallama sukayi yawuce gida,koda yaje Direct part dinsa yanufa bei shiga cancikin gidaba sbd yana fushi. _Washe gari_ yauma ammi ce zaune itakadai tana lazumi idonta lumshe kamar mai bacci,yan aikin kedan ne keta shigowa suna gaisheta hannu kawai take daga musu,dad ne da momy suka fito durkuswa sukayi suka gaisheta amsawa tayi ba yabo ba fallasa,gyaran murya dad yayi yace,ammi yaron nanfa shiru har yanzu....harara ammi ta zuba masa tace yooni ina ruwana Abubakari?bakun lalata yaroba ba ruwana dan haka can tadamaiku....dan allah ammi kiyi ardu'a kema....allah ya sauwake inzauna yiwa wanda yazagamin uba ardu'a wallahi banyi bazan bata bakina da agansa da kar agansa bandamu ba yawan tambadarsa yatafi ai..... *ASHMAN* yashigo ko sallama babu yana bankawa ammi harara,jiki na rawa dad yatashi ya rumgumaishi yana shafa kansa cikin so da kauna yace,my son inaka kwana kasamu cikin damuwa,pls dad bansa tambaya yunwa nakeji muje muyi break,batare da yadamuba yace to yaron kirki maxa jeka dining area gamunan muma,wucewa yayi yana shan mur,tsaki ammi tayi,tashi sukayi duka sukayi dining har ammi. "Tunda tagansa zaune kan dining jikinta ke bari harara kawai yake zuba mata,shirya komai tayi ta durkusa tace,barka da safiya ranka ya dade,bugeta yayi da kafa tare da take mata hannu,kara ta saki hakan yayi daidai da karasowar su ammi,sarei taga abin dayayi mata ta share dan ita tasan maita taka da sauri *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ _*Ina mika sauko ta'aziyya ta gareki halima20 na babban rashin 'uwarki,allah ubangiji yaji kanta da rahama ya gafarta mata yasa ta huta ubangiji yakai haske kabarinta kukuma allah yabaku hakuri da juriya narashinta yasa muyi kyakyawan karshe ameen ya allah😭😭mutuwa mei yankan kauna allah yasa mucika da imani ameen🙏🏻*_ _my fans am sorry da mistake din danayi naji wasu na tambayata page 35-40 nayi posting dinsa tun shekaran jiya abin dayasa mistake din number nayi amaimakon nasa 35-40 seina sa 30-35 duk wanda ya duba zeiga badaya baneba guduba zaku gani thanks_ _"zakuji 2days kunjini shiru wallahi mai gida rangida ne ba lafiya kunga kuwa oga ba lpy ba posting kenan,anma Alhamudillah yasamu sauki zakujini kulli tnx._ _*happy jumma'at mubarak to all muslims.*_ _page 40-45_ ........tsinkawa *ASHMINAL* mari yayi har uku wanda seide kawai jinsa tayi yiwa saukar aradu bakaramin firgita tayi da marinba dajin radadi mei zafi a face dinta sbd jin mari har uku lokaci daya,hawaye ne kezuba a idonta tana dafe da kumcimta wanda hannunsa yafito rudu-rudu.......ammi ce tace,lallai kacika tantiri ai inde kai mara kunyar gaskene nizaka mara ba'itaba tunda dai ni nadakeka karshen iskanci kanunamin kai fitsararan gaskene shine ka rama akaina mara tarbiyya kawai mtwsss. "Sosei ran momy yabaci ganin lokaci daya fuskar baiwar allah ta tashi ga shatin yatsu ya kwanta abinka da fara fuskar tayi jazur cikin bacin rai momy tace,haba my son dan ammi tama hukunci shine zaka mari baiwar allah,ka kyauta yanxu?.....kinga layla dan allah kideina masa fada kubarshi ya karya kina ganidai jiya daya fita gidan nan bamu samaishiba mun tsorata kuma leifi akamasa to yau inya tafi mukasan maizai kasance pls ki qyele yaro yayi break jinake gabanki yace yunwa yakeji......ammi ce rike da haba tana tafa hannu tace,oni fadimai yauni naga tsiya wato kai Abubakari bakaso atabo dan gwal ko?kadaurewa yaro gindi ko?bakasan leifinsa ko?yauni naga tsiya daganin inda ake daurewa yaro gindi to wallahi dagakai harshi ku kiyayye yoo ai bansan layla bata da leifin komaiba gurin lalacewar danka ba ashe kaine kake d ruwa da tsaki akan komai ka kyauta ai kajira hukuncin dazan yanke tana fadar haks taja hunnun *ASHMINAL* warce keta hawaye ga azabar fuska gata ruwan tea. "Mtwss gaskiya dad so ake akasheni agidan nan ya za'ace wulakantaciya mara Asali mara tushe agabanta za'a wulakantani sanadiyar araina ni gaskiya bazei yiyuba kuma wallahi anyi na farko anyi na karshe no respect bamutunci daga yau wallahi dan bazan dauki rainiba......cikin lalama dad kemasa mgn"sorry my son zandau duk hukunci daga yanke badamuwa kaji kayi hakuri my heartbeat komai kace daidaine.....sosai ran momy ya baci domin itama abin yaronta yafara isarta dakuma samgartar dayake da da samu tayi yawwa ayanzu duk hukunci da ammi tayanke ba ruwanta su suka jawa kansu dagashi har dad dinnasa haushine ya cikata tabar wajan cike da takaici,shikwa dad sei lalashi yakeyi dan duk dai dansa tilo yahuce yace zei tura masa da 50millions ta Account dinsa,sosei *ASHMAN* yayi murna badan bashi da kudin baneba kawai yaji dadin kyautar dan shima yana da kudi masu mutukar yawwa kuma duk daga hannun dad dinsa sukafito. "Direct dakinta ammi ta nufa da *ASHMINAL* domin ran ammi yayi mutukar baci,cikin lalashi tace,kiyi hakuri diyar kirki ki share hawayenki kinji diyar arziki komai maiwucewa ne kitsaya ki saurari abim da zance dake yanzu,share hawayenta tayi tana sauraran ammi,yawaa diyar arziki yanzu dai nasan matsayin kaka kika daukeni ko,gyada mata kai tayi alamar eh,yawwa to yanzu nabaki abu ko umarni komin muninsa ko kyawunsa zaki karba? Murmushin karfin hali tayi domin yanda kanta kesara mata tace,tabbas zan amsheshi komin muninsa domin kinsoni sona hakikka fatana nasamu abin da zansaka miki dashi dan haka domei kikace nayi miki zanmiki kamar uwar data haifeni haka zam amsheshi hannu bin biyu kifadi maganarki kanki tsaye ammi nayi miki alkawarin biyayya insha allah,murmushin jin dadi ammi tayi tace yawwa yar albarka nagode sosei kinji allah yayi miki albarka tashi kije gobe zan gayamiki komainene kinji,to tace tare da mikewa zata fita ammi tace zoki amsa magani kisaka ahannun da muguncan yadake ki amsa tayi tasa ta fice tana tunanin maganar ammi cikin ranta tace,komai nene komai zata gayamin goben? ohoo nibansaniba haka harta tafi bangaransu tana maijin kaunar ammi har ranta. "Yau *ASHMAN* babu inda yaje ko gidan Ahmad beisamu zuwaba yana daki yana latsa laptom dinsa hankali kwance" bayan salar isha'e yakira Ahmad awaya dagawa Ahmad yayi tare dacewa. "Hello my friend ya akayine hope komai lpy dai ko ya gajiyar jiya y......? "Mtwss wallahi suruntunka yayi yawwa friend to komai normal ya'akayine? "Mumuswa Ahmad yayi yace,normal wallahi,dama yanzu nake niyar kiranka naji lpy baka zoba? "Wallahi lafiya kalau kawai dai banyi niyar zuwabane ba,shegiyar yarinyarnan tazo kwa? "Au lubnah wai? Atakaice yace um! "Wallahi bata zoba anma takirani tace kazo nemanta nace aa shine tace taza shigo gobe! Ok shikenan nima goben zan shigo byee,beiji mai Ahmad zeiceba ya katse wayar. "Ammi ce zaune dad d momy agabanta,fuska ba walwala tace,abin danasa nakiraku hukunci nayanke kuma zan zartar dashi koyayi muku kobaiyi mukuba dole abi kuma a amsa domin nayi dogon nazari, momy ce tace,haba ammi aikin isa damu koma maine zamubi insha allah,shima dad cewa yayi,insha allah ma za'abi! Yawwa dama kan tantirin dankune wanda lalacewar naga tayi yawwa! Gaban dad ne yace ras domin yatsorata,itakuwa momy ko ajikinta domin sai anfara hukuntashi qila zei shiryu! Abisa dogon nazarin danayi naga danku bazei shiryuba kullin iskancinsa karuwa yakeyi kuna biyemasa shiyasa nayanke hukunci akansa kuma dole shima yabi dan ubansa,ni fadima inde na'isa daku nayanke hukuncin hada auransa da fadima takwarata mai aikin gidan nan wato *ASHMINAL*................ *"hhhhh ana dara ga dare yayi fa"shin ya dad da momy zasuji maganar ammi?* *"shin ASHMAN zei amince ko kwa?* *"shin ASHMINAL itama zata cikawa ammi alkawarin data dauka ko kuwa zataqi?* *In hakan takasance waya zamansu zei kaya?* _amsar tambayarku na cikin book din *SANADIN GIDAN AIKI* kudei kasance dani domin cin kannun labari dan yamzu akafara jamu jedai👍🏻_ _*more Comment more typing*_ ~#pls share~ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ _Page 45-50_ ........gaban dad ne yabada wani kalar bugu tuni zufa tafara tsatsafo masa dan beikawo abin da ammi zatace kenanba,momy ma sosei taji hankalinta ya tashi da maganar ammi! kotaya haka zata kansance?abin datake fada aranta kenan......dad ne cikin rikidewa yace,ammi wannan hukuncin yayi tsauri *ASHMAN* bazai iya auran jinin talaka ba kuma yarinya ma mara Asali da toshe uwa uba yar aiki ammi kitaimaka kiduba.......dakata Abubakari bansan shirmai kada allah yasa ya yarda kuma ba yardarku nakesoba ai umarni nabaku,kuma in ita jinin talakace shi dan ubansa jinin maine inba na talakaba toshen toshenmu talakawa ne fitik daza'a buncikama ada kila yar da yake zagi sunfimu arziki"kuma uban wayace muku bata da Asali?kai barakaji karshen magana ko shegiya ce cikin shege saiya aureta karshen rashin Asali kenan baraima nasan tana da Asali,kuma wallahi aure ba fashi nan da wata biyu kobana da rai ko kaqi auran nan banyafe makaba Abubakari.......cikin damuwa dajin furucin da ammi tayi yace shikenan mun amince allah yahuci zuciyarki.....kada ku amince dinma mana dallah kutashi kubani guri ku sanarwa da danku umarnin dana yanke dan tahakane kawai zai shiryu tunda bashi da hankali na hadashi damai hankali takoya masa rayuwa.....jiki a sanyaye suka fice. "Dad ne kawai keta zagaye a kayatacan bedroom dinsa momy nazaune kan bed! Yanzu ni yanzanyi? Kwata-kwata nasan my son bazai aminceba karyayi fushi yayi wani guri, dama ace ammi zata hakura gaskiya in akayiwa my son haka ba'akyauta masaba yanzu maice mufita......to alhaji hakuri zamuyi mubi umarnin ammi nasan hakan alkairi ne insha allah kuma abin da babba ya hango yaro bazai hangoshiba tabbas ammi tayi hukunci mai kyau domin rayuwar jikanta kuma danmu ta inganta......stop it layla?wannan wana kalar shashanci da shirmai kike fada?bawani alkairi dama nasan kindaina kaunar danki baki sanshi to bara kiji inde my son yaqi yarda dole afasa.....murmushi momy tayi tace aikwa babu fashi dole abi dan bazan dauki iskancin yaroba tanafadar haka ta fice adakin.! Dogon tsaki dad yayi tare da zama kan bed din. "Washe gari misalin 10:15am zaune suke suna break fast neketa kallon *ASHMINAL* warce ke serving dinsu kanta akasa dan bataso ta hada ido da mutumin nata wanda harara kawai yake banko mata time to time yana sakin tsaki....sosei dad ke kallonta tabbas yakula yarinya ce mai hankali da nutsu ga tarbiyya gabin doka ga uwa uba ga kyau yarinya ce mai shiga rai kuma kowa zaiso dansa ya malaketa anma matsalar daya yar talakawace daba shaka nasan my son zaisota da diyar masu arziqi ce anma kash jinin talakace"duk wannan dad ne ketunani aransa yana kallonta" momy ce takatse masa tunaninsa dacewa! Alhaji lpy naga kai baka fara karyawa ba?firgigit yayi yace Nothing tare da faracin abinci,ammi sare tana kallonsa.....juyawa tayi zata wuce ammi tace diyar arziki mai kunya da tarbiyya jika tagari ba tangararuba yan iska yar albarka abinso ga kowa jeki part dina kijirani kinji yar mutunci!daga kai tayi tare dawucewa,dabiyu ammi ta fadi haka. "Sosei yaji zafin maganar ammi anma saiya basar yayi murmushin gefan baki yace,da haka kikace diyar talakawa yar matsiyata kazama kuma kuca dakikiya mara ilimi kuma dabba damunfi gasgata zancanki....dariya ammi tayi tace ni baka isa nayi cacar baki dakaiba mara d'a'a anma ai tafi wasu tunanin duk dadai ita jahilarce ko dakikiyar dakafada gashi kuma tana da hankali tana anfani da ilimi da nutsuwa kuma da hankali sabadin kaikuma kana abu irinna jahilan kuma dakikan sannan dabobbin soko kawai mara tunani tafada tare da ficewa a part din,iya kulawa ya kulu yaji zafin maganarta tsaki kawai yayi afili. "Momy tace,my son bakaji wallahi ammi fa grand dinkace kadunga ji kaji,murmushin takaici yayi yace,zuma ce saida wuta,aishikenan dama aikai ba abaka shawara ka dauka seikayi tayi ai......kinga layla kibari mukarasa karyawa muje part dina inaso nayiwa my son da dan albishir yafada yana murmushi tare da kallon *ASHMAN* murmushi shima yamayar masa yace,yawwa my dad ina kaunarka harnaji daukin albishir dinnan dagaji zeiyi dadi dad dan fadamin kadan naji,no sei munkammala anma albishirne na musamman mai dadin sauraro nasan zakayi alfahari da hakan, i love u so much my dad naji dadi tunkafin kafada nagode dad dina,murmushi yayi yace me too my son! Suna kammalawa sukayi part din dad. *Baramu waiwayi Inna lantana da hansai muga wata wainar suke toyawa🤔* "Tunda *ASHMINAL* tabar garin suka kuma bude hancin iskanci duk albashinta su ake turowa wanda suka tara magudan kudi,haisai tazama kilaki tabugawa karuwanci ba kaukautawa su Inna kuwa abin bakama hannun yaro tun sunayi da kidadanci harsun dawoyin na tamtirai da kudin aikin da aketuro musu har gidan karuwai suka bude inde kaje ksuyensu kace gidan lantana ta karuwai haisai kilaki sai ankaika domin sun bunkasa iskanci ba kama hannun yaro tama manta dawani batun auran dake kanta tsiyarta take tsulawa san ranta. "Inna lantana na hango taci bilicin kana ganinta kaga tantiri daurinnan asama tana taunar cingum tare da micincina ido tana yirga kudin hannunta da 'yan mata uku agabanta,cin bacin rai tace,ke hanne dan ubanki kudin dakika samo kenan?warce aka kira da hanne cikin 'yan matan tace,haba uwar gijiyata alkur'anan sukenan,hhhhh hanne bansan halinki baneba shigiya tashi tsaye inzazageki,basai anyi hakaba hanne tafada tare da ciro wasu kudin ta damka mata,mtwss ke shegeyace wlh tamika hannu ga dayar budurwa tace zulai miko naki,warce aka kira da zulai jiki na rawa ta damka mata kudi,hhhh akenasan halinki kinada amana Asabe miko tamika hannu ga dayar budurwa,itama miko mata tayi,shewa tayi ahayeee yara kuna cin duru da yawwa kunyi kasu dan haka kuzo kuci nawa nima,bamusu suka fara tube kayansu tare da cire na Inna lantana atsakar gida suka mara luwadinsu da iskancinsu,numfarfashi kawai Inna lantana keyi tanacewa kuci duru kuci kuci wihuhuuuu kwai dadi asabe zaulai hanne ci duru......kai wa'iyazubillah😏😏😭😭😭🤔🤦🏻‍♀allah kahadamu da iyaye nagari katsaremu da aikata wannan mumunan hali allah wadaran masu hali irin na Inna lantana) sosei suke biye mata suna batsarsu! Atakaice dai Innar haisai tazama uwar karuwai wanda har safarar yaran mutane takeyi tasasu karuwanci suna nemo mata kudi. "Ganin abin nata kuma shahara yakeyi mai gari kuma yagaji shiyasa yau ya yanke korartaagarinsa,haka kuwa akayi har fadar mai gari aka kirata,nan aka sanar mata,bura ubancan ni za'ayiwa haka lallei mai gari to bara kuji ni lantana uwar karuwai zama daran dam agarin nan banizuwa ko'ina,tunda naga abin naku sa idone zankoma bayan gari naga shegen daya sakyamin magana anma bazan koruba kuma duk lokacin danayi ra'ayin shigowa seina zo taja tsaki tare danyi gaba! Kamar yanda tafada haka aka gina mata gida abayan gari takoma itada bataliyarta,sai alokacin naga haisai abin ba'amagana kawai,batun *ASHMINAL* kuwa sun jefar agefe daga karshe dilaliyar birni tazo tace musu ai yarinya ta mutu domin dan gida yayi mata fyade dan haka andaina basu albashi,murna gurin Inna da haisai ba amagana sunyi farin ciki sosei har party suka hada,nan dilaliyar birni tayi gaba abinta ta shirya musu karya in anbada albashi ta rike abinta. "Dad ne zaune shida momy *ASHMAN* shima nazaune daga gefansu kan karamar kujera sai murmushi yakeyi yanaso yaji albishir din dad dinsa, gyaran murya dad yayi yace to Alhamudillah mungodewa allah dama wani kayatacan albishir zanyiwa dana tilo wanda nakeji dashi aduk fadin duniya wannan albishir mai dadin gaske ne anma kafin infurtashi sana tambayi my son ko zaimin alkawarin amincewa?cikin jin dadi *ASHMAN* soseima dad nayi alkawari my dad,ok masha allah nasan yarona yaron kirkine dama naga abin daya dace dakai kuma zakayi farin ciki da zabin dad dinka b komai baneba face auran dana samarmaka ga yarinyar gidan nan ko ince maka warce take aiki agidanan *ASHIMINAL* za a mallaka maka'ita matsayin matarka ta sunna kuma nasan zakayi alfahari da hakan my son yafada yana kallonsa............. *Tofa ya ASHMAN zai dau maganar my fans?* _*more Comment more typing*_ ~#pls share~ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat {s&s beauty}~ _*Ina maineman afuwarku rashin jina jiya,wani uzurine ya tasomin na gagawa shiyasa "my fans ina yimuku irin so dinnan sosei love u all.*_ _page 50-55_ .......azabure ya mike take murmushin face dinsa ya dauke eyes dinsa sunyi ja zuciyarsa nakuna yace! haba dad wai abin dakake fada daidai kwanaji?gaskiya bazai yiyuba kamarni ace na auri yar aiki kaskantarciya,wulakantarciya,mara toshe da Asali,sannan kazama da ita wata kwaila haba dad gaskiya bazai yiyuba bazan iyaba nafasa maka alkawarin inde wannan ne haba wannan ai zubarmin da kima da mutunci za'ayi mutane su rainani ace na auri mahaukaiya gaskiya dad a'a....pls my son kataimaka ka aureta alkairi ne insha allah kuma inba hakaba ammi zatayi fushi umarnin tane kataimaka kacika mata kaji my heartbeart.....lallei dad dama ainasan wannan tsohuwarce zata saka toni gaskiya dad baxanyi yuba in ita batasan darajataba ai wasu sun sani dama nasan tunda tazo gidanan sei tahada husuma nidei bazei yiyuba yana fada yafice rai bace cikin jin takaici. "kingani ko layla?dama abin danake tunani kenan my son baxai aminceba gaskiya inyaqi yarda kawai ammi ta hakura domin banson tirsasa shi akan abin dabayaso jiyanda yayi fushi ba gaskiya da sake........hmmm lallai Alhaji,shin da ammi da danka wanne yafi kima da daraja da mutunci a idonka? wane acikinsu zaibaka umarni kabi wanda binshine zaizamai maka alkairi?waye yakawoka duniyar acikinsu kuma waye yadauki cikinka tsawon wata 9 ya shayar dakai?...sosei maganar momy tashigeshi duk yasan ammi ce......nunfasawa momy tayi cikin kaukausar murya tace,Alhaji kaifa bayaro baneba dazan tsaya fada maka darajar mahaifiya dakuma kimarta awajen 'ya'yanta yakamata kadunga sara kana duban bakin gatari,maganar gaskiya dole awannan gabar mucikawa ammi burinta kuma abi umarninta,dole muaje soyayyar danmu agefe mubashi umarni ba shawaraba kuma dole yabi kokai kakasa ni zanbashi kuma saiyabi baxancen lalaba kamar yanda kakemasa,jinjjna kai dad kawai yayi yana tunanin maganar matarsa shi harga allah bayaso ya tirsasa dansa. "direct part dinsa yanufa nacikin gida zuciyarshi tunkushe haushin komai yakeji yana tafe yana tunani...jiyayi yayi karo da mutun!jiki narawa ta durkusa tace tuba nake ranka yadade wallahi bankula dakai ahanyar ba dan allah kayi hakuri.......atsawace yace kibiyoni part dina yanzu yana fada yawuce abinsa....gabanta ne yabada ras jin abin daya fada jiki amace tabi bayanshi tana tunanin abin dazai biyo baya.......bakinta dauke da sallama tashiga tare da durkusawa agabansa,tsaki yaja yatashi yasawa kofar key yadawo yana zagayeta tare da yamutsa fuska kamar yaga kashi....itakuwa baiwar allah kirjinta bada sauti kawai yakeyi.....seida yazagayeta sau 3 cikin bacin rai yafara cewa,jaka mahaukaciya,kaskantaciyya,mara Asali da toshe,yar gidan matsiyata,yar talakawa,ballagaza,kazama,kucaka,tinkiya dagake har iyayanki dabobbine ku,bara kiji infada miki duk wa'anan sunayen nakine domin duk sufarkice,karya kinaji jina inaso kibude dakiqakun kunuwanki da jakar kwakwalwarki kiji abin daxan cemiki,tunkafin lokaci ya kure miki kicire mugun kudirinki akaine inba hakaba zaki raina kanki kuma zakiyi dana sani inkuma kinqi to wallahi,wallahi,wallahi,seina shayar dake azaba mai tarin yawwa,seikinyi dana sanin sanina zakiyi babbar nadama kuma zakiyi takaici,domin duk wanda yashiga gonata seina shayar dashi ruwan azaba,bare kuma ke kidahuma dake,nafada miki kuma nayi miki last warning inkinji to kishafawa kanki salama inkinqi kuma muzuba nidake shege kafasa. "sosei maganganunsa suka doki dodon kunnenta kwakwalwarta har amsawa takeyi dajin bakaken kalaman dayake fada mata masu muni da zafi tare da rashin jin dadin ji tabbas wannan kalamai sun tsaya mata arai wanda babu wanda yataba fada mata su tabbas wannan kalamai bazasu goge azuciyarta ba domin dajinsu gwara mutuwarta,runtse idonta tayi hawaye nazuba cikin ranta take cewa!shin wani bakin jinine dani?mainayi maka kake fadamin wa'anan kalaman?jinsu tamkar anazubamin wuta a zuciyata dajinsu gwara mutuwa tabbas wannan kalaman baxasu taba goguwa araina ba kayimin babban tabo dasu azuciyata wanda zasu iya zama silar tarwatsewar zuciya itaci gaba dajin irinsu kaichona banga ranar dazan samu farin cikiba, hakan duk Asalir *SANADIN GIDAN AIKI* allah kadauki raina konaji sanyi rayuwata aduniya bata da anfani kokadan basan inda kalamansa suka dosaba,shin wana kudirine nake dashi akasan wanda bansan dashiba?......tsawace yace get out munafuka...jiki nabari tafice juwa na ibanta kuka takeyi maiban tausayi zuciyarta nakara maimaita mata kalamansa masu kuna ahaka takarasa part dinsu tanajin azaba ko rintsawa takasayi. _washe gari_ ammi ce zaune a palour ta tana lazumi...Aysha ce ta durkusa agabanta ta tace,allah yataimaki ammi na kammala aikin ki,cikin kulawa tace,yawwa sannunki zaki iya tafiya daganan kikiramin fadima kawarki kinji,cikin girmamawa tace to angama"ba afi 5minutes ba tashigo dauke da sallama tare da durkusawa tagaida ammi,cike da kulawa ammi ta amsa tayi gyaran murya tace! "zauna sosei kinji diyar arziki inaso nayi magana dake tafahimta,bamusu tazauna kanta kasa tana wasa da yatsanta"fadima imaso naji kewacece?kuma maine Asalin labarinki dakuma iyayenki?hawayene suka shiga zubo mata wanda sun riga da sunzama abokanta ako da yaushe..kaf tabawa ammi labari kamar yanda tabawa aysha bata boye mata komaiba kuma bata karaba. "hawaye ammi takeyi tace,tabbas kinga rayuwa kuma allah zai saka miki sannan allah yabaiya miki iyayenki hada fuskokinku da alkairi kuma insha'allahu suna cikin rayuwa mai kyau kiyi hakuri kishare hawayeki ni fadima zan zamaimiki gata kinji diyar arziki! share hawaye face dinta tayi tare da daga kai" yawwa yanzu dai mudawo maganar jiya warce nace zamuyi,to tace mata tana mai sauraranta,nunfasawa ammi tayi tafara dacewa,dama wata alfarma zakimin kamar yanda kikamin alkawarin yimin biyayya dakuma amimcewa!fadima inaso nasaki farin ciki kuma wata rana zakiyi alfahari da hakan,maganar zanmiki itace inaso ki auri jikana kokuma ince miki dan gidan hajiya layla wato *ASHMAN* nasan zakiji maganar abazata anma inaso kiyi nazari kuma ki amince dan allah. "yanda taji maganar jitayi kamar saukar aradu,shin kuwa kunnuwanta sunjiye mata daidai tuni maganganunsa najiya suka shiga dawo mata dama duk akan hakane?wanna gangancine zaisa nakuma jefa kaina ga halaka nasa rayuwata cikin bala'e da rudani tabbas da ammi tasan kalar tsanar da jikanta kemin dabata furta haka"shikenan rayuwata a wahala zata kare ni..........murmusawa ammi tayi ta katse mata tunaninta tace!kidaina damuwa ki amince dan allah fadima narokeki dan allah banaso yaron nan yaci gaba da rayuwa cikin sangarta ke kadaice macen dazata gyara masa rayuwa tare da ardu'armu ki amince dan.......cikin shasheka tace ammi kideina min magiya da rokona kinfi karfin komai aguri inde wannan ce bukatarki na amince kamar yanda namiki alkawarin yimiki biyayya anma ina tsoro domin ya tsani talaka kuma ace zaiyi rayuwa dashi......soisei ammi taji sanyi dajin amincewarta cikin nuna kula tace!karki damu dawannan inde inanan bazan bari ya wulakantaki ba kinji kije kisake shawara anjima da yamma kizo nafada miki yanda nayanke,to tace tatashi jiki ba kwari,binta da kallo ammi tayi cike da tausayawa. "tanashiga part dinsu tafashe da kuka,yan dakin gurin ne suka shiga tsaki sunaficewa tare dacewa sarkin kuka fara mufice karta samana ciwon kai kede haka zaki kare suka fice suna tsaki....aysha ce kadai ta rage ta karaso gurinta cikin muryar rauni ta tambayeta maike damunta?bata boye mataba domin tayarda da aysha haka tafada mata yanda sukayi da ammi,kirji aysha ta dafe tare da zaro ido tace tirkashi kekuma kin amince?daga mata kai tayi tare da fada mata baxata iya yiwa ammi musuba shiyasa ta ammince,jinjina kai aysha tayi tace,kiyi hakuri allah yasa alkairi insha allahu komai zaizo da sauki anma abin danakeji wulakanci dazaki fuskanta gunshi,cikin kukatace nima shinakeji....haka anma kiyi ardu'a kawai komai zaizo da sauqi sannan anjimar kinunawa ammi amincewarki sosei domin macace mai kaunarki,to kawai tace,nan aysha taci gaba da kwantar mata da hankali hartaji dama-dama. "zaune yake gaban momy yace,mom gani naji kince naxo allah yasa fasawa akayi da zance kazamar yarinyarce nasan kema baxaki amminceba........dakatar dashi momy tayi da hannu tare dacewa!inaso kasaurari abin dazan fada maka my son,kasani mu iyayenkane wanda muke sonka sannan muke kaunarka muna maka dukan abin daka keso kuma kasani duk duniya baka da kamarmu "ko? gyada kai yayi,yawwa shiyasa nakeso ka kwantar da hankalinka kabi umarninmu ko kaga haske arayuwarka,nan tayi masa nasiha sosei,tare da sake jadadamasa auransa da *ASHMINAL*.......pls mom dan allah kuyi hakuri da zance nan wallahi bazan iyaba zan cutu gaskiya nidai gaskiya baxan iyaba mom domin.......tsawa ce momy tace!ashe baka da mutunci da da'a?duk nasihar danayi maka bakaji ba ko?lallei kayi nisa bakajin kira afagen rashin kunya da mutunci,tobara kaji inaso kabude kunnanka kajini da kyau,wallahi inde kaqibin umarni na kaqi auran yarinyar nan bani bakai har abada kama baxan yafe makaba sannan seina maka baki tana tafice afusace. "sosei zuciyarsa kesuya ficewa yayi tare da daukar mota yana mahaukacin horn aka bude masa yafice afusace yana wani mahaukacin gudu! ikon allah ne kawai yakaishi gidan Ahmad ko parking baiyiba yashiga cikin gidan ransa bace,yaci sa'a bakowa dayake safiya ce,sosei Ahmad yashiga damuwa ganin abokinsa cikin damuwa nan ya tambayesa dacewa,my friend lafiya kuwa maike damunka ne naganka cikin damuwa? zuciyarsa nakuna yagaya masa komai har abin da momynsa tace yadaura dacewa,kamarni za'ayiwa haka to gaskiya baxan yardaba nima natsaya kan bakata in mom tace haka sei inbar kasar gaba daya anma bazan aminceba koda zasu gujeni seide suyi din............... _*lallei mutunmin kayi nisa iyayefa bawasa baneba😏😏🤔kabisu kazauna lafiya kaqi kasha kashi gwara murikesu da daraja domin sune jigonmu arayuwa*_ _*more comment more typing*_ ~#pls share~ ~written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ _hmmm farin cikin danake ciki bazai misaltuba masoyana abin alfaharina bansan taya zan gode mukuba,kunaji dani dakuma book dina musammanma yan group din *SANADIN GIDAN AIKI FANS GROUP* kunaji dani sosei nagode da soyayya da kauna nima ina kaunarku irin sosei dinnan Ilove u wujiga wujiga iya wuya anatare "ganin abin dakukayi na fans din *SANADIN GIDAN AIKI* naga kuna tasa sunanku wow abin ya burgeni kuma naji dadi sosei nagode sosei da sosei farin cikin danake ciki bazai misaltuba._ _55-60_ ........sauri toshe masa baki Ahmad yayi yana cewa! my friend kasan muhimmancin iyaye kuwa?har kake fadar guje musu,to wallahi bara nagaya maka inde kayi haka kaida rayuwar jin dadi dasamun nasara da farin ciki da nishadi duk sei sun guje maka inde kayi haka zaka shiga babbar matsala da tashin hankali zaka hadu da bala'e mai tarin yawwa dan yasin iyaye bawasa baneba gwara kayi tunani......mtwss dalla daga fada maka magana ka isheni da surutu wallahi,bansan iskanci nifa......aikaine babban dan iska kana shirin ka lalatawa kan ka da kan ka rayuwa to koni kaganni duk iskanci na ina daraja iyayena duk abin dasuka fada shinake bi bana tsalake umarninsu kobana so ko iya shegen dakaga inayi aboye nakeyinsa basu saniba domin kalan nagari sukemin saboda biyayyar da nake musu,gwara tunwuri ga ankare wallahi.....to nidei naji ba fira nazoba"maiye shawara kawai? "yawwa my friend nidei ashawarata shine ka amince da bukatar iyayenka kawai,domin wallahi in kaqi yanda bakin momy zai bika kaduba magana ta iyaye bawasa baneba.......nunfasawa *ASHMAN* yayi yace,yanzu kenan na aureta yar aikice fa?murmushi mai sauti Ahmad yayi yace,ka amince dan farin cikin iyayenka"to naji anma fa wallahi seina shayar da ita azaba mai tarin yawwa shegiya uwar san zuciya nasan tuni ta yarda zataci ubanta ne wallahi.....hhhh kokai kaci nakaba tuni naganka kanacin amarci anazuba love....mtwsss wallahi Ahmad zanci ubanka dan iska kawai allah yakiyayye nahada jikina da ita bata isaba wallahi,haka yanzu dai ka amince dei ko?murmushin takaici yayi tare da cewa,yana iya da momy dina na amince anma fa zatayi nadamar aure ne. "bangaran *ASHMINAL* yamma nayi misalin karfe 5:00pm ta nufi part din ammi sanye da uniform din aikinta ajikinta tas dashi,kanta kasa tashiga bakinta dauke da salama,ammi ce zaune kan kujera hannunta dauke da qur'ani da murmushi ta amsa mata salamarta tana cewa maraba da kishiya ta shigo shigo yar aljanna,jitayi maganar ammi wani banbarakwai ga kuma kunyar data rufeta zuwa tayi kusa da ita ta zauna akasa tana wasa da yatsun hannunta,murmushi ammi tayi tace ya akayi fadima kamar da magana abakin ki ko?murmushi tayi wanda iya face dinta ya tsaya tace dama kam maganar dazu ne"saikuma ta tsaya tana maijin kunyar ammi,murmushi ammi tayi tace cigaba mana fadima inajinki,kai takuma dukarwa kasa tace da....dama....damaaa cewa zanyi na amince dari bisa dari zan aureshi...tafada muryarta na sarkewa kukan daya taho mata ta danneshi zuciyarta na wani irin bugu maganganun daya fada mata daran jiya nakara tarwatsa dodon kunnanta jitakeyi kamar yanzu yafada mata cikin ranta tace"tabbas kamin babban tabon dabai taba gogewa ba da kalamanka ya sallam......ammi ce ta katseta dacewa! "masha allah Alhamdulillah mungodewa allah,allah yayi miki albarka fadima kema kinzama yar gida daga yau zaki dawo part dina kuma kiyi duk abin dakikeso sannan kideina sa uniform kuma ki saki jikin ki kamar yar gida kinji.....maganganun ammi kawai tajisu ne ta amsa mata da to anma ko kadan bataji dadi ba domin wulakanci da take hangowa kanta gun *ASHMAN* "sei bayan sallar magriba *ASHMAN* yatashi kenan zai tafi yaji salamar lubnah hada rai yayi tare da zama kan kujera ya harde kafa daya kan daya,shigowa tayi cikin yanga tare da wasu yan iskan kaya ajikinta fuskarnan tadau make-up tasha gelases tana taunar cigum....turus tayi da ganinsa jikinta yadau rawa kirjinta nabugawa.....banza yayi da ita kamar bega shigowarta taba...shigowa tayi tare da tsugunawa dan nesa dashi tace my man dan allah dan......wata gigitarciyar tsawa ya buga mata tare da mikewa ya tunkarota......cikinta ne yabada sauti mai kara tuni jikinta yadau rawa danganin ransa bace ya tunkarota baiyi wata-wataba ya zabga mata lafiyayun mari har 4 ajere............. _pls kuyi hakuri dawannan wallahi bana gida shiyasa_ _*more Comment more typing*_ ~#pls share~ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s beauty}~ _*kacokar wannan page din nakune kuyi yanda kukeso dashi domin jiya kunyi namijin kokari akaina nayi farin ciki sosei gareku "beeleey Ahmad,maman Abdllah,queen esher,mou'ouminat,hauwa salihu,haulat salih,ummu Ahmad,chamsiya laouaali,momin hafis,khairriy"gaskiya kuna da yawwan dabazaku faduba inace jeroku zanyi seinayi 5 readmore bangama lisafokuba nagode da kauna da wanda na fada da wanda banfada ba namallaka muku wannan page din agareku nima inaji daku.*_ _page 60-65_ .........razananiyar kara tasaki jin mari ajere!dafe kuncinta tayi tana zubda hawaye bakinta na rawa tace dan allah kayi hkr nasan nayi kuskure anma baxan karaba narantse maka........mtwsss dalla yimin shiru harni zakibawa maganin sha'awa akan nakusance ki ko?sonawa xan gaya miki banason zuna banaso banaso anma sbd ke yar rainin sense ce kuma mayar maza kikeso ki aikata sobon allah dani ko?to wallahi this is the first nd last dazanka kinyi yinkurin haka ni dake har abada yana fada yafice tare dajan tsuka dama tuni sunyi sallama da Ahmad yashige ciki yana sharyoliyarsa! bin kofar tayi da kallo har ya fice,murmushin takaici tayi tare da kwafa tace!wallahi seina baka mamaki tunda hannunka ya mari face dinta a karo na biyu bakasan ni gobara bace ba inatashi ba'a iya kasheni ni kadankaran bakin tuluce wallahi inashigo cikin rayuwarka na tsunduma seikayi nadama ni lubnah gobararce ba atabadi na qele daga maka kafa nakeyi kawai anma ba sasauci yanzu seika gane baka da wayo shashasha kawai taja tsaki tafice tare da kudiririka kamasu yawwa azuciyarta. _"bayan kwana biyu_ ammi ce zaune a babban palour dad da momy ma nazaune,ammi tace yarinya ta ammince yaroma ya yarda to bazamukai abu ga tsayiba nan dakwana goma komai za'ayi yawuce......dad ne yce!badamu hakanma yayi sei musamu lokaci gobe zuwa jibi dani d aminina muje garin su yarinyar domin neman auranta gurin iyayenta.......cikin dakewa ammi tace!bata da iyaye dan haka amininnaka yaxamai mata wali gurin daurin aure....daga momy har dad sunyi mamaki jin abinda ammi tace.....murmushi ammi tayi kunyi mamaki ko?to yarinya dai kunji labarinta......tas ammi tagaya masu komai gamai da *ASHMINAL* na rayuwar data gani,ta daura dacewa!yarinya ce warce za'atausayawa rayuwarta,sosei momy taji tausayinta har kwalla tayi nan taji kaunarta yakuma kama zuciyarta dad ma haka yaji"nan suka amince sosei tare dayin na'am akan nan dakwana goma za'ayi biki. "shigowa palour yayi fuskarsa tamau ya zauna mom da dad ya gaishar atakaice,dad ne ya amsa tare dacewa ga granny dinka ka gaisheta mana,harara ya zubawa ammi yace sannu! mtwsss aikin bir inji tusa kawai yoo in iskancin kane na hararata da zagina ai ba bakon abu baneba agurina rike gaisuwarka ta yan tasha irinka,wallahi ka koyi da'a aure zakayi dai soko kawai shashasha kuma yar dakake zagi bara nakirata kaga yanda tazama....takwara....takwara fadima zo....da sauri naga wata kyakyawar beauty tafito daga part din ammi tasha ado tana sanye cikin swiss less black and red tayi kyau sosei cikin kanya masha allah.....karasowa tayi tare da durkusawa tace gani ammi....saida takaroso nagane Ashminal,dama haka take kyakyawa masha allah my fans karshen magana Ashminal kyakyawace ajin farko"iya haduwa ta hadu ba makusa seide makiyi sosei tayi kyau cikin kyakyawar shigar datayi seide yar ramar datayi anma duk wanda yakalleta ada da yanzu datayi ado zeisan kyakyawace. "dafata ammi tayi tace,to kaga dai yar dakake zagi daiko jibeta masha allah....harara ya watsawa mata tare da binta da kallon tsana takaicin ammi ya isheshi ya mike zai fita seikuma yadawo da bayya kamar yatuna wani abin....kallon ammi yayi yace,inde tayi hakane domin ta burgeni to baxa tayi nasara ba domin ni nafi karfinta kuma ai duk tunkahon dazatayi komai sedei tayisa matsayin matsiyaciya tsakani na da ita sei kiyayya yana fadi yayi gaba abinsa....to fitsarare mara mutunci aure ne dai sai anyi ba fashi ynzu agabanka abubakari yaciwa yarinya mutunci kaqi masa magana kun kyauta yayi daidai ta mike ta kama Ashminal warce ke faman hawaye sukayi ciki "kallon tausayi momy tabi ta dashi tana tausaya mata sosei. "bangaran lubnah kuwa shiri takeyi kan *ASHMAM* sosei dan ta dauki kudiri ko kudinta zai kare ta rasa komai seita aureshi wannan burin shitasa azuciyarta yamzu bin bokaye takeyi ba kama hannun yaro yauma haka tadauki hanyar kebbi zuwa wani kauye ita da kawarta faiza domin zuwa gurin wani kasungumin boka mai suna *SAMMARABU*.............. _tofa😱😱😱😱😱🤣🤣🤭harda su SAMMARABU asha'anin lallai ASHMAN katabo tsuliyar dodo🤣kubiyon a page nagaba muji yanda zata kaya_ ~kuyi manage da wannan bani da charge ne~ _*more comment more typing*_ ~#pls share~ ~written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat{s&s Beauty}~ ~na sadaukar da page dinnan ga yar'uwa Aisha muhammad(maman Ahmad&farauk) allah yaraya miki twins dinki ya albarkancesu ya shirya mikisu"allah yabiya miki bukatunki na alkairi my Aunty~ _page 65-70_ .......Tafiyar awanni ce takaisu garin kebbi basu tsaya hutawa ba sbd babu wanda suka sani agarin!cikin wani daji suke nusawa faiza nagaba lubnah nabinta abaya"aqala sunyi tafiyar 2hours basukai ga inda zasuje ba....wash gaskiya faiza nagaji har yanzu ace bamuje ba sei tafia mukeyi a kungurmin daji ba gida baya babu gaba......mtwsss to yar iska ni dana yaumiki rakiya bangaji ba ashema bason *ASHMAN* din kikeba tunda harkina da bakin cewa kingaji....tab ai wallahi sansa nakeyi anma san kudinsa yafi sansa kedei muje auransa ba fashi.....aqala seida suka kara tafiyar 2hours wanda har gari yafara duhu tukunna suka shiga wata buka da alama sun karaso gurin dasuke son zuwa. "atsawace sukaji ance kuzauna da sauri boka baisan jinkiri.....hantar cikin lubnah ce takada ganin bakowa cikin dakin kuma anyi magana basuga mutunba....faiza ce ta zaunar dasu da sauri dan ita ko ajikinta lubnah ce dai ta tsorata sbd bata taba zuwa gurin boka irin wannanba.......kamar daga sama sukaga mutun agabansu bakirkirin dashi fuskarsa dauke dawata kalar hallita sai wari yakeyi jikinsa duk gashi...dariya ya kece da ita ta hauka yafara magana cikin wata iriyar murya yace...nasan abin dake tafe daku kece maisan abiya miki bukata ya nuna lubnah....kallon mamaki takeyi jikinta sai rawa yakeyi da sauri faiza ta tabata alamar ta amsawa boka...gyada kai tafarayi tana cewa eh boka allah y.......tsawa ya buga mata tare dacewa ba'a anbatan allah anan sbd da kinsan dashi baza kizo nanba a kiyayye....to bakan bokaye....dariya ya kece da ita yace!nasan duk abin dayake tafe dake kuma kisa aranki bukatar auransa ba makawa seikin auraisa seide baxaki juyashi yanda kikeso ba aranki"domin mahaifiyarsa tsaye take kansa gurin yi masa ardu'a kuma shima baya wasa da addini ya rike allah da alqur'ani mukuma inde mutun yana haka bama nasara dan auransa shi dakansa zaizo miki da bukatar hakan anma batun ki mallakeshi kiyi yanda kikeso dashi bazai yiyuba seide in kika aureshi zakiji dadi sosei domin zai fara miki dukiya kiyi male-male akanta....sosei lubnah taji dadi tace,godiya nake bokan bokaye anma bata hanyar dazan malleki najuya shi......babu kamar yanda nafa miki seide hanya daya ce tak"akwai wani abu da yatsana ayanzu wanda bayasan shi ko kadan kuma abun kamar bil'adama ne kuma yana kusanto shi wanda zeiyi rayuwa dashi inde kika nuna masa kinfisa tsanar abin zai soki kuma duk abin dakikace yayi miki zai miki shi babu gardama. "lulawa tunani lubnah tayi cikin ranta take cewa,wannan abun to mainene?lallei kwa zan nunawa abun muguwar kiyayya yanda zan dama san raina na wataya nazama big madam mai aji........bokane yace"ga wannan kullin maganin kiyi wanka dashi so uku wannan kuma kisa a idonki aduk lokacin dakikasan zaku hadu sauran aiki kuma namune.....jiki na rawa ta amsa ranta fes bukatar ta zatabiya.....faiza ce ta dauko makudan kudi wanda lubnah ce tabata insunje subawa boka aqala zasuyi dubu dari biyar tana ajiyewa kudin suka bace wannan karan ko ita ta tsorata da bacewar kudin....atsawace boka yace"kutashi kufita da baya seikunyi nisa kujuya da gudu zaku fita ajejinnan kuma kubar garin nan ayau sannan aikin dana baki agobe zaki aiwatar kuka karya doka daya acikin dikukkinmu aikin ku bazaiyiba kutashi.....da sauri suka tashi suna tafiya da naya seida sukayi nisa da bukar boka suka fara falla gudu gashi magriba ta doso. "gudu sukeyi ba kakautawa kamar wanda sukaga dodo sosei suke falfala gudu _(nikwa nace seikace dole ko fadar allah🤔😏allah ya shirya)_ seida sukayi 3hours suna gudu tukunna suka fito titi wanda lokacin kusan karfe tara da mintina na dare daker suka samu mota tafitar dasu cikin kauyen"suna hawa suka fara haki zufa sei karyo musu takeyi duka sunfita haiyacinsu kamar mahaukata"gorar faro lubnah ta daga seida ta shanye ta tas ta ajiye tana sakin ajiyar zuciya akai aka! faiza kuwa kwance tayi kamar mataciya tana haki gawata uwar yunwa datake kwasarta"lubnah kuwa farin cikin datakeyi bai mistaltuwa ita kadei tasan irin iskanci dazata zuba inta auri *ASHMAN* "sei gabanin asuba suka iso garin kano wanda ba karamar galabaita sukayi ba tunda motar haya suka hau"direct gidan lubnah suka nufa dan daidai dashi yana da kyau ba leifi zaman mutun daya"cika ke rijif sun zube kan gado suna nunfashi,seida suka dau 5minutes ahaka faiza ta mike ta bude firij din dakin ganin da kayan makwalashe ta jido harda su kaza,apple,exotic,da sauran kari kice ficewa tayi ta numama kazar a oven ta dawo tafara ci kamar mayunwaciya hannu baka hannu kwarya.....kallanta lubnah tayi ta kece da dariya tace acici babu a hause gidan miji batabbas tafada tana fadawa toilet itakwa faiza banza tayi da ita domin lokacin cikinta ne yanzu.... "seida suka nutsu kowa yadawo normal lokacin 6:00pm seide baccin dake kwasarsu"lubnah ce tayi tafi tayi shewa ahaiyeee nakusa zama Amaryar *ASHMAN* kawata kina ganin aikin boka bawasa ko?dariya faiza tayi tace"ke ai kisa aranki bukatarki tabiya zuwa anjima komai yazama daidai boka boka bawasa yarinya aikinsa yafi yankan wuka sauri ai boka *SAMMARABU* kat ne wallahi......hhhhh ai tuni na yarda dake kawata nasan boka bawasa daga ganin yanayinsa seide fa musha wahala kuma naga abin mamaki jifa daka ajiye kudi suka bace fitsarine kawai bansaki ba......dariya faixa tayi tace"farar kura kawai,nidai yanzu kudin wahalar danasha zaki biyani kona dawo daidai kafin kishiga daular mutumin naki,karki damu kawata bara mu kwanta muhuta inmun tashi zakiji dumus inkwa nashiga gidansa aikema seikin huta tafada tana dariya. "bangaran ammi kuwa shirya *ASHMINAL* takeyi sosei gashi tadauko mai gyaran jiki tana ta gyarata"wanda yau akafara mata dilka da halawa(fans zanso kuga yanda lady din taku tazama dagayin nakwana daya tayi fes da'ita) baiwar allah tana bin umarnin ammi ne kawai anma duk bansan rantaba domin maganganunsa sunki barin brain dinta takuma rameiwa anma jikinta yayi kyau kuma takara haske"zaune take adakinta na part din ammi tazuba tagumi…Aysha ce tashigo takura mata ido taji dadi sosei ganin *ASHMINAL* cikin kyakyawar shiga dama yanda zata kasance ahaka harkarshen rayuwarta inji Aysha"ganin batasan tashigoba ta dafata tare dacewa kawata"firgigit ta dawo haiyacinta murmushi tayi wanda iya face yatsaya tace "aysha yaushe kikashigo?murmushi aysha tayi tace"yanzu nashigo domin naganki kinyimin nisa akusadani,murmushi tayi tace nima haka nayi kewarki sosei saikuma tafashe da kuka!aysha kukan takeyi domin tasan dalilin kukanta basai ta tambayeta ba tabbas rayuwar baiwar allah nan nabata tausayi tsayar danata kukan tayi tafara lalashinta tare dabata shawarwari masu anfani da kwantar mata da hankali. "ayau dai din dad yawari wani bangare cikin gidansa agafara kerawa *ASHMAN* gida naban mamaki tundaga farkon gidan zakasan bakaramar dukiya za'azubaba"shikwa gogan ko ajikinsa face tunanin lubnah daya kwana yanayi yanajinta cikin ransa sosei ganin abin nakara yawwa yakirata yace suhadu gidan Ahmad. "ihu ta zuba tare dataka rawa wanda seida tatashi faiza abarcin datakeyi"tsaki faiza tayi tace,kekuwa kalau kike?dalla qaleni *ASHMAN* ne yakirani yace muhadu gidan abokinsa yanzu dama kinga nayi wanka magani so biyu daya yarage yanzu shima zanyishi saina tafi ke wallahi nasha mamaki dan baitaba kiranaba sai yau da alama aikin boka yafara aiki......dariyafaiza tayi tace seiki harama kuwa muji yaxata kaya...yanzuma kuwa tafada toilet cikin zumudi dafarin ciki "bata dade soseiba tafito tafara shiryawa cikin shigarta data saba ta tsara make'up ba leifi tayi kyau sosei tasabi jaka cikin murna tayiwa faiza sallama tafice"tana fita faiza taja tsaki tace"zakici ubanki ne nima zanfara shiri akanki seinan gaba nawa zaifara aiki kudirina natafe gareki sokuwa kawai shiga daular dai alokacin zanfara cima burina akanki _(tofa fans gawata nanmafa🙆🏻🤔wani burine dake kwa faiza? seinan gaba maji komaine)_ "direct gidan Ahmad tanufa wanda tuni *ASHMAN* ya'isa "tanazuwa saida ta tsaya cikin kofata hangoshi sannan takoma dabaya ta zizara abin da boka yabata ta mayar jaka! cikin salamar jan hankali tashiga karaf kuwa suka hada ido dashi wanda yaji yakasa dauke idonsa"murmushin jin dadi lubnah ganin komai natafiya daidai "shigowa dakin takeyi shikwa sai kallanta yakeyi! zama tayi tare da kashe masa ido daya tace!my man barka da rana hope kana cikin koshin lpy dai takara cikin shagwaba maijan hankali. "wani kayataccen murmushi yayi tare dajin wutar son lubnah nawani fuzgarshi yace"lafiya qlau my baby kina lpy nayi miss dinki shine nace *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat {s&s beauty}~ *Assalamu alaykum ina maineman afuwarku na rashin jina 2days am busy anma yanzu komai yazama dai-dai* _page 70-75_ .........shine nace bara mu hadu anan...wani sanyi dadine yasake rufeta jin abin yake fitowa abakinsa domin shine karo na farko dataji yace my baby dakuma nayi miss dinki jitakeyi kamar tatashi tafara tirkar rawa agabansa tsabar farin ciki...katse mata tunaninta yayi dacewa!koke bakiyi miss dina baneba?murmushi tasake saki bakinta har sauri yakeyi tace,nayi mana my man aikai nadabanne acikin zuciyata inaji dakai,dadi ne yasake rufesa yana ganin lubnah kamar wata star yanda yakejinta azuciyarsa. "ajiyar zuciya yasaki tare dacewa baby natambayeki mana!ok my man inajinka fadi kanka tsaye....kina sona kuwa kuma zaki aureni?tsabar murna har dan ihu tayi tace!soseima wallahi ko yanzune ma adaura dan yanda nakesanka yawuce misali my man....murmushi yayi yace ok badamuwa gobe zankiraki awaya seikibani adrees din gidanku zanzo,zanwuce gida yanzu tunda naga farin cikina!murmushi tasakar masa tare da kashe masa ido daya tace to nima tafiya zanyi dan ina farin ciki yau sosei kalamanka sunsani nishadi....murmushi yayi sukafice atare suna firar love ko sallama baiyi da Ahmad dan shima yanacan yana sharholiyarsa. "direct gida yanufo yanazuwa yawuce part din dad dinsa domin fada masa bukatarsa domin yanaji inbai auri lubnah ba zai iya shiga wani halin......da sallama yashiga...dafara'a dad ya amsa yanacewa my son sannunka dan albarka!murmushi yayi yakarasa kusa da dad dinsa yace!yawwa dad!murmushi dad yayi tare dacewa naga kamar kana da magana fadamin kaji.....yes inada ita kuma mai muhimmanci ce sosei!fadi kanka tsaye dan albarka kazo inda za ayanke maka damuwarka.....dad dama kamar yanda momy da warce tsohuwar suka zage sei andaura min warcen yarinyar to na amince don bayanda zanyi ne anma nima ina dawarce nakeso kuma zan aura sunanta lubnah dan nima nayi auran soyayya kamar kowana yaro mai gata!saida gaban dad ya fadi jin abinda dansa kefada kawar da damuwarsa yayi cikin fara'a yace,to Alhamdulillah haka akeso dama kaga bikin naka shingin kwana takwas imyaso sai ahada da warce kakeso din ko?sosei yaji dadi tare dayin na'am da hakan!dad ne yace,ita yarinyar a'ina take inyaso gobe sei muje neman auranta agama komai ko?eh dad yar nan garince anma kubari sei zuwa jibi inaje nagaya mata sei kuje!ok badamuwa allah yayi maka albarka yasa alkairi a auran…murmushi yayi yamike yanacewa ameen yayi gaba yana maijin farin ciki aransa. "bangaran lubnah gida tawuce itama ta saki kida tana carkewa tsabar farin cikin da take ciki!faiza ce tace,waike kalau kike tundazu kike turkar rawa kamar sabon kamu?hmm aike bari kawata nasamu nasara ne dole na carke aikin boka na kyau domin kuwa *ASHMAN* natafin hannu na yanzu haka yace yana sona kuma da aure,murmushi faiza tayi tace a dole ki carke ai nace miki boka ba wasa inde kikaje wajansa bukatarki tabiya!kashe kidan tayi tazauna tana hakki sei murmushi takeyi,itama faiza zama tayi tana cewa,kaga Amarya bakya leifi.....murmushi tayi tace fadi ki kara fada da babbar murya nice din dai…bata'idarba taji wayarta na ruri acikin bag dinta da sauri ta dauko wayar ganin number dake kan wayar tasaki murmushi tace lallei aikin boka yayi kyau tayi picking call din cikin yanga da yauki dajan hankali tace!barka da yamma my man nayi miss dinka,murmushi yayi yace!yauwa babyna albishirinki?cikin yanga tace goro fari tas my man!murmushi yayi yace!nafadawa dad dina kuma ya amince jibima zasuzo anemamin auranki nan da kwana takwas zaki zama mallakina..........kirjinta ne yabada dammm jin yace nan da kwana takwas dakewa tayi tayi murmushi tace to my man nayi farin ciki seikazo goben mayi maganar yanzu ina dan aikine kaga seina sanarwa dasu momyna ko?yawwa baby byee......sauke wayar tayi tana dafe kirji tace nashiga uku ni lubnah…da sauri faiza tace lpy kawa?hmmm wai turowa zasuyi kuma nan da kwana 8 za ayibikin......mtwsss to maine daidai kenanma!ke faiza kinsani fa bani da iyaye gashi manyansa zai turo kuma kisan dole saina samu manyan mutane yanzu yaxanyi kwata-kwata banyi tunanin hakaba wlh!mtwss dalla ke kinfiya shashanci wlh hayar iyaye kawai zamuje muyi masu kudi wa'anda jikinsu zainuna tunda ke shegiya ce iyayenki sun mutu kikafaso bariki anma baki da fahimta!duk abin dazakice nidei kifada abin dake gabana yanzu ina zamuje musami hayarsu?ba'abubane mai wuya zuwa zakiyi kawai muje wani guri yanzu munazuwa bukatarmu tabiya inde kina da money!bani da damuwar kudi konawa ne zanbiya tasabi jaka tanacewa!zo muje yanzu......dan karamin gyale faiza tadauka tanacewa muje ficewa sukayi sukanufi unguwar rijiyar zaki zuwa wanjan wata mata mai hayar iyaye da sauran harkoki. "basu jimaba sukaje nan aka karfesu hannu bin biyu daga bisani suka hango wata mace na nufosu kuna ganinta kusan kudi da daula dajin dadi sun zauna macace mai gayu domin yanayinta kadai zainuna maka hakan!zama tayi daya daga cikin kujerun palour takalli su lubnah tace, 'yan mata sannunku maiye yake tafe daku hanyar kayan lefe kukeso ko na kayan fitar kece raini ko na zuka-zukan samari ko na masifafun dagin miji kona iyaye....ku komai kukeso inde nafanin harkarnan ne ko na kayan daki ke harkidan zama da motocin daukar amarya duk muna dasu kufadi wanne aciki kukeso da akwai masu tsada akwai safa-safa iya kudinku iya shagalinku 'yan mata......murmusawa lubnah tayi tace!mudai hajiya muna bukatar iyaye maza guda 2 zuwa 3 kafin azo ga mata anma munasan masu zubin yan gayu masu kima kuma datijawa anma ba tsofi tukufba masudai safa-safa sannan da dankareran gida mai kyan gaske.....murmushi hajiya tayi tace!bukatarku tabiya anma na kwana nawa kukeso ne?eh munasan sune dai zuwa jibi har karshen satin nan…ok nafahimce kenan hidimar biki zasuyi muku ko?eh shine inji lubnah!to kunasonsune har suyi muku wakilai gurin bikin ne?eh hajiya munaso dan jibine ma zasuzo da neman aure tare dasa rana wanda karshen satin nan za'ayi!to badamu komai zaizama redy.....murmushin jin dadi lubnah tayi tare dayin na'am da maganar hajiya!yamzudai zaku bada kudi naira dubu dari biyar kawai har ranar daurin auran anma ana daurawa sunfita aharkar......da sauri faiza tace no hajiya munaso muma asamar mana gida maikyau da yan biki ayi hidima sosei dakuma uwar amarya muna bukata harsai andauki amarya kijamana lisafi komai zamubiya…dariya hajiya tayi tace!koni zan iya zamai muku uwar amarya tare da uwar biki agidan nan za'ayi komai babu wanda zaisani anma acikinku akwai amaryar ne?faiza ce tanuna lubnah tace ga amaryar nan sannan hajiya har lefefa za akawo!murmushi tayi tace baku da damuwa kudinku ya karu zaku bada 2millions hakama namuku sauqi ganin kunshiga raina!llubnah tace badamu hajiya mungode gobe zamuzo insha allahu sai ayi komai har kudin sai mukawo....ok shikenan inji hajiya sukayi sallama cikin farin ciki sukatafi zuwa gobe sudawo. "bayan sallar isha'e zaune su dad suke a palour harda su ammi da momy tare da mutumin🤣dad ne yayi gyaran murya yace!dama ammi magana nakeso nayi wanda dan jikanki yafada mini dazu…to kawai ammi tace tana kawar dakai gefe!dama ammi jikanki yace mata 2 yakeso da warce kika zabar masa dakuma warce yakeso shine za'ahada bikin lokaci daya tunda.......tsawace ammi tace yoonii naji zancen banza niza ayiwa izgilanci da iskanci to wallahi bazata sabuba naji aikin banza kai dama dole kuce haka kunkintso karya da makirci to bazai auri kowace macaba fatima itace matarsa koyana so ko bayaso eheee………........... _*more comment more typing*_ ~#pls share~ ~written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat {s&s beauty}~ _*Assalamu alaykum masoyana nagode da ardu'o'en ku gareni naji dadinsu sosei da sosei da masu kirana awaya da masu min messege nagode sosei Alhamudillah nasamu sauqi sosei nagode da nunamin kulawa da nunamin kauna godiya ta gareku brilliant writer's asso...nagode sosei Allah yabar zumunci d kauna🥰*_ *GODIYA TA MUSAMMAN GAREKI QUEEN ESHER NAGODE DA NUNAMIN KULAWA SOSEI👍🏻* _page 75-80_ ..........wani banzan kallo *ASHMAN* ya watsawa ammi cike da takaici jiyake kamar ya shaketa domin tsohuwar nan tashiga rayuwarsa da yawwa cikin bacin rai yace.......gaskiya dad ni saina auri warce nakeso inba hakaba wallahi narantse da allah bazan auri kuchakar yarinyar canba komai zaifaru saide yafaru wannan 'ai rashin adalci ne duk abin anhanani farin ciki da watayawa haba dan allah gaskiya........momy ce tayi masatsawa da yayi shuru,ransa bace yayi shuru badan yasoba. "mtwsss da keleshi kikayi yaci gaba da izgilanci tunda shi tantirine bashi d kirki basai yayiba anma magana ce nagama ni fadima danku bashi da mata sai takwarata gwarama kuji.......gyaran murya dad yayi yace! ammi kuyi hakuri dan allah abi komai ahankali duk yanda kikace ayi haka za'ayi insha allahu....mtwss ku kukasani kuma tafada tanayin gaba abinta harta shige part dinta tana mita. "harara *ASHMAN* yabita da ita ya mike afusace yace.....yanzu dad haka zakamin?kunyimin adalci yanzu haka?kun kyautamin?gaskiya dad wallahi saina auri warce nakeso kuma gobe gobe zakuje nemamin auranta domin munyi mgn.....cold down my son insha allahu zaka auri warce kakeso badamuwa kasan dai duk abin da nunamin kanaso inamaka shi to yanzuma zaka auri warce kakeso inde ina nunfashi aduniya.......dan sanyi yaji aransa tare da ajiyar zuciya yayi na'am da mgnr mahaifinsa yafice a part din.......momy ce takalli dad tace...yanzu alhaji kayi masa alkawari ita ammin fa?yazakayi da'ita yanzu?layla kenan zuwa anjima zamuje dake mulalasheta insha allahu zata yarda.....shikenan allah yasa tayarda din!ameen. "ammi ce zaune a palour sei balbalin fada takeyi da mita nanuna sam baxata aminceba.... *ASHMINAL* tashigo ta zauna kusa da ammi cikin kulawa tace.....ammi lpy kike tafada haka maike faruwa?kaleni takwara niza ayiwa shegantaka da iya shege akan nafadi bukata ta ta auranki da yaron can shine yashigo da wata tsirfa wai mata 2 biyu zaiyi lokaci guda kiji iskanci da iya shege nikwa bai isaba kedin dai kece matarsa ba kari dan baxaki jera da kowaca shegiya ba bare ta takura miki.......sosei taji tsoron maganar ammi na da kishiya zata zauna anma seita boye damuwarta cikin farin cikin daya baiyana afuskarta tace......gaskiya nayi farin ciki sosei ammi naji dadi da wannan maganar sosai ai nasan ta arziki ce dan allah ammi ki amince wlh inaso kinji ammi pls ki amince.......baki bude ammi ke kallanta cikin takaici tace......ke dalla gafaracan shashasha kawai ke kishiyar kikeso ne?abar da ake gudu sokuwa kiyi tunani.....ammi ai inde tagari ce za'asota dan allah ki amince ammi dan allah nan ta zauna ta dungayiwa ammi magiya(dan tana ganin haka shi kadai zaisa *ASHMAN* yadaga mata kafa akan azabar dazai gana mata inkuwa ta sanadiyarta yafasa auran warce yakeso kashinta ya bushe)nan ammi tace shikenan tashi kije tunda kinnuna kinaso baruwana duk abin daya biyo baya....Murmushi tayi tashige dakinta tasaki kuka mai ban tausayi domin tasan ba mutuniyar arziki zai auraba. _"washe gari_ ammi ce zaune dad nayi mata magana akan batun jiya tare damata magiya ta amince kar yaro yashiga wani halin......to naji Abubakari ni ban amince ba anma warcar 'yar ita ta yarda kuma dama ita nake jiyewa anma tunda ta nuna tanason zama da kishiya ai badamu sei yakara din nasan dai ba diyar arziki baceba kilama karuwace mai barbada atiti warce ta gama tallan kanta ga wasu mazan kila itace yakeso sei yaje yayi......sosei dad yaji dadin amincewar ammi nan yafara yimata bayanin yanda al amura zasu kasance in ansako batun warce *ASHMAN* yakeso saita zageta ina *ASHMINAL* tanuna farin ciki lol hajiya ammin mu🤣🤣 "kamar yanda su lubnah sukayiwa hajiya alkawarin zasu dawo yau haka suka koma suka bata makudan kudi duka suka hada mata dagakan ,hayar iyaye,zuwa danki,gyaran jikin amarya,da sauransu suka cakewa hajiya akan ana shingin kwana uku lubnah zata dawo gidan hajiya har agama biki kowa ya kama gabansa gyaran jikine kullin zata dunga zuwa kafin kwana ukun! bayan an kammala mata na yau sukyi sallama akan gobe za a amsa kudin aure da sauransu akan haka suka rabu. "abubuwa sun kamkama domin su dad tuni sunje ankai kudin auran lubnah da sauran kudaden bukata sadaki kawai ya rage,sosei dad yayi murna ganin irin karbar da akayi musu daga bangaran su lubnah! komai ya kankama dan anhada lefe nagani nafada wanda momy ce tayi hakan kowarce tayi mata akwati 6 masu kyau da kayan alfarma aciki anma gogan da yaga haka seiyayi tsale ya dire baxai yiyuba lubnah da *ASHMINAL* ahada su matsayi dayaba momy kuwa tace seide ya kara mata abin dazai kara mata da kudinsa ita baxatayi haka kuwa akayi seida yakarawa lubnah akwati 6 yazama 12 tare da tamfatsesiyar mota da waya tagani ta fada gwala-gwale kuwa ba a magana domin yace lubnah tafi warce kuchakar yarinyar komai. "ankai lefe ko hajiya tayi mamaki ganin lefan da akakawo wa lubnah"murna gurin lubnah ba a magana ko faiza tataya ta farin ciki zuciyarta kuwa taf da takaici! *ASHMINAL* kuwa baiwar allah tayi kyau iya kyau anma tasake ramaiwa damuwa tayi mata yawwa kullin cikin fargaba da kuka take boyewa takeyi kawai kar ammi tagane tana ciki damuwa d matsala! yau biki yarage saura kwana uku kuma ayaune lubnah zataxo gaishar da momy d ammi. "bayan la'asar momy da ammi ne zaune suna hutawa tare da fira nan momy take sanar mata budurwar *ASHMAN* yau zatazo gaishar dasu......tsaki ammi tayi tacesai tazo ina jiranta daran dam nasandai bata arziki bace ba....murmushi kawai momy tayi! rufa bakinsu da wuya su *ASHMAN* da lubnah sukayi sallama a palour....azabure ammi ta mike tana dafe kirji tace............... _*more Comment more typing*_ ~#pls share~ ~Written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat {s&s beauty}~ _page 80-85_ .........wannan mai zubin karuwai dinfa!yanzu wannan karuwar zaka aura?oni 'yasu nashiga uku ni fadima yauni nake ganin abin dayafi karfin idona nake ganin izgilanci..........ke dalla malama dakata wata kuchakar tsohuwa dake kizo kina aibata ni kina cemin karuwa ni lubnah nafi karfin furucinki,dan haka ki iya bakin ki inba hakaba wallahi seina koya miki hankali na saita miki zama!mamaki ne kwance kan fuskar momy da ammi. "kuka ammi tasaki harda shasheka tana cewa!ni fadima jikar jikata ke zagina a idon surukata da jikana sukasa magana to wallahi indai ina numfashi aduniya wallahi tallahi bazaki zama suruka agidan nanba tafada tana nuna lubnah!taci gaba dacewa"saboda baxa adako karuwa akawo mana gidaba ana ganinki anga karuwa mai zaman kanta 'yar bariki daga ganin shigarki keba ta arxiki baceba tunda harzaki iya bude baki ki zageni tsohuwa kamar ni kai kuma sallama mai kai da uwarka ku kasa cewa komai.......shigar jikinta lubnah ta kalla wanda kokadan bai dace dazuwa gidan suruka ba dariya tayi mai sauti tasami guri ta zauna tare da tsiyaya ruwa a cup wanda tagani kan table din palour ta dora kafa daya kan daya ta zauna tana kurbar ruwanta hankali kwance,zama *ASHMAN* shima yayi kusa da'ita batare daya tankawa ammi ba domin lubnar sa ta burgesa sosei dan ya kudurce har tukwici zaiyi mata. "sosei momy taji haushi tabude baki zatayi magana ammi tayi sauri cewa......lallei tantiriyar yar iska kadauko kuma tsinanniya shegiya mai sufar angulu jibaita da fuska yuwa kwalta da duwawu yuwa malmalar tuwo dan ubanki jikana baxai auraiki ba tasake fashewa da kuka.......momy ce tafara lalashinta tana bata hakuri akan ta zauna!daker ammi tazauna tana ta faman mita da fada"zama momy itama tayi ta juya kallanta ga danta da lubnah tace!my son ina surukar tamu takene?murmushi yasaki mai kayatarwa yace gatanan yafada yana nuna lubnah. "dan zamowa lubnah tayi kan kujera cikin nuna cikakiyar tarbiya tace!mom dinmu kinwuni lpy?nice surukarki sunana lubnah tafada tana murmushi takoma ta zauna,gyada kai momy tayi cike da mamaki tace!lpy qlau nake ya wajan iyayan naki?murmushi lubnah tayi tace lpy suke suna gaisheku!gutun murmushi momy tayi tace masha allah muna amsa........daganan shuru ya biyo baya"nashiga uku ni fadima ni baxaki gaishar dani ba kenan?mai sufar angulu....harara lubnah ta zuba mata tare da murguda baki taja tsaki!kuka ammi tafashe dashi tana dora hannu asama tace!wallahi layla ke sallamamiya ce keda danki to inde ni na haifi abubakari kuma na'isa dashi baza akawo min wannan annobar gidan nanba fatima wallahi itace suruka ta kware kuma ita zata zama surukar gidan nan barda wannan mai sufar angulu din tafada tana ficewa a palour tanufi part dinta cike da fada tana sharar kwalla. "momy bataji dadin abin da lubnah tayi ba,dan haka cikin sanyi murya tayiwa lubnah fada gudun kar *ASHMAN* yayi fushi yace anwula kanta masa budurwa,takuma fada mata matsayin ammi acikin gidanan!murmushi lubnah tayi batare da damuwa ba tace!ok badamuwa kuskurene ai baza akaraba,murmushi momy tayi wanda baikai zuciba cikin ranta tana fadar rashin tarbiyar lubnah tabbas cikin maganar ammi ba karya gaskia tafada!mikewa tayi tayiwa lubnah sallama data gaida gida tashige ciki tana jiran shigowar *ASHMAN* dan bazata amince da lubnah ba. "har kofar gidan hajiya(warce sukayi maganar haya)dan lubnah tace itace mahaifiyar ta kuma nanne gidansu shikwa yahau ya zauna yayi daran dan har gaishar da hajiyar yayi kuma yayi mata alkairi mai yawan gaske yakuma jin son lubnah a zuciyarsa domin yaga yar gidan masu kudi ce kuma burin shi yacika yasamu warce yakeso bazai hada kansa da jinin talaka ba ya yarda da lubnah dari bisa dari komai tafada masa agurinsa gaskiya ce"fira suka taba yana sake mata godiya da abin datayi wa ammi dan bakaramin dadi yaji ba anyiwa warce bayaso wulakanci. "murmushi lubnah tayi tace!dear wai wannan tsohuwar naji tana cewa fatima wace fatima?kuma maiye hadinka da'ita? tsaki yabuga yafadawa lubnah komai!ba karamin furgita tayiba anma saita dake ta nuna ba komai ita kadai tasan matakin dazata dauka akan haka!sallama sukayi tashige cikin gidan hajiya tana faman wasi-wasi ta ina zata bullo da lamarin *ASHMINAL* tabbas dole nadau mataki kwakwara faiza ce tafado mata arai,dariya tasaki tace kece kadai zaki kawomin mafita!nan takira faiza akan su hadu gidan hajiya tanacan. "gida yanufa ya wuce part din mom dinsa direct bedroom dinta yanufa ganin bata palour!tsaye yasa maita sai zagaye dakin takeyi da alama wani abin take tunani,shigowa yayi yaxauna bakin bed dinta yace!mom lafiya?yakika ga sweetheart dina ta hadu ko?ai mom yarinyar nan kat ce wallahi tafi warce kukeso anma ji rashin mutunci da tsohuwar nan tayi mata badan na bata hakuri ba aida ta kwafsa min kuma da take zance baxan aureta ba wallahi auran lubnah ba fashi.........rufan baki shashasha,momy tafada atsawa ce"yanzu my son karasa warce zaka aura sei wannan yarinyar mara tarbiyya da da'a yar iska nasan wannan diyar bata arziki bace ba harkake wani rawar kafafu akanta to wallahi bazan lamuntaba ko kadan,bazaka auri wannan yarinyar ba duk abun da ammi tafada gaskiya ne auranka da ita bazai yiyuba ko daya dole a amso komai inma baza su bayarba su rike aurene baza ayiba inde da itane bazan lamunta ba barama dad dinka yadawo"sosai hankalin shi ya tashi zuciyarsa na zafi yama rasa mai zai gayawa mom dinsa takaici yasa yafice. "dakinsa yawuce batare da jan lokaci ba yakira dad dinsa yagaya masa komai!sosei dad dinsa ya damu nan yace masa gashinan zuwa ya kwantar da hankalinsa! "sosei yaji zuciyar sa tayi sanyi yaji dadi nan yakira phone din Ahmad suka cigaba da tataunawa kan events din daza a gudanar nashi da lubnah in Ahmad yasako masa zancan *ASHMINAL* saiya ce harkarsa ba matsiya ta acikinta _nikwa nace baiwar allah ita bata wannan take ba😭_ "dad yana dawowa ya shige part din momy fada ya dunga zubawa ta inda yashiga batanan yake fitaba!in anyi dubu ran momy ya baci cikin tashin hankali tace,Alhaji ka goyawa danka baya ka daure masa gindi ka lalata rayuwar danmu daya tilo aduniya ka bata shi yaro ya lalace duk ta sanadiyar sakar masa kudin da kakeyi dakuma turashi wata kasa yaje yakoyi dabi'unsu wanda harta kai ta kawo *ASHMAN* bayaso yahada jininsa da talaka yanda yaron yatsani talaka bai tsani mutuwarsa ba kabata shu da kudi Alhaji kasa masa kwadayin duk abin daya keso saika bashi shi maiyasa alhaji maiyasa haba alhaji kayi tunani wallahi inason yarona nafika kaunarsa banaso tafada halaka domin nasan duk daran da dewa dole yaga wani abun dazaka gaza yimasa shi komin kudinka........kiyimin shuru layla maganganunki basu da tasiri kuma d'ana duk mai yanuna yanaso saina yimasa shi bawani lalacewa allah zai karemin abina kuma auran warce yakeso ba fashi!kuka momy tafashe dashi cike da takaici domin tasan wata rana sai sunyi nadama rayuwar danta nabata tausayi anma dad baya ganin hakan"cikin kuka tace shikenan alhaji kaje kuyi duk yanda kukeso dan kuwa ammi tace bazai auri yarinyar nanba seikaje kai da ita tafice adakin cike da jin daci azuciyar ta? "part din ammi dad yaje yadunga bata hakuri akan ta amince tunda abi yakankama kar suzama kananun mutane ta taimaka! sosei ammi ta rufeshi da fada daga bisani tace!inde nice na haifeka abubakari to kafita idona na rufe tam......ammi kiyi hakuri kar rayuwar jikan ki ta tarwatse....kadalla can rufan baki yaron da agabansa aka zageni barw shima da kansa zagina yakeyi zaka cemin wani abu to nidai ko auran nan za'ayi ba hannu na aci zancen nan,yaje can ya karata shida tsiyarsa kai kuma daka daure masa gindi yayi iskanci daya gadama zakayi masa kuka da idonka nikwa fadima ba ruwana da danka inkaga nayi magana to yacuci diyar gurina wallahi koda wasa shida warcan kodadiyar daya kawo naga sun wulakanta fatima saina cimasu uwa naci uwarsa da ubansa!hakuri dad yashiga bata cikin fada tace saikaje ai zakuyi nadamar auran wannan diyar banza kuma sai anje anyi kwajin jini a asibiti dan karta kawo mana annoba gida!nan dad yace ya amince. _washe gari_ kamar yanda ammi tafada sai anyi kwaji haka kuwa akayi har *ASHMINAL* akaje akayi kowa kalau yake harta lubnah itama bata da matsalar komai! harkokin biki sun kankama yau thurday kuma ayau za agudanar da hadadiyar dinner da uban gaiya yahada za ayi musu shida lubnah dinner warce dad yayi barin kudi aka tsarata warda yau za agudanar da ita dinner warce sau dan wane da wane anma *ASHMAN* yazage barda *ASHMINAL* haka kuwa dad ya goye masa baya itama kuwa ammi tace ba inda zataje ranar daurin aure zata hada mata walima agida bata shedanci irin tasuba,momy ma tace bazata jeba saidai danginta suje domin ko kadan batasan lubnah shikwa dad kudi yazage yana kashewa bikin dansa daya tilo ya barke bakin aljihu yana zuba naira"Amarya lubnah nacan gidan kwalliya ana kashe kala uban gaya shima na gidan Ahmad shida friends dinsa suna kasha wanka"baiwar allah *ASHMINAL* kuwa tashiga damuwa domin tasan watan cin azabar tane yakama wanda agobe zai fara aiki tasan yanda *ASHMAN* ya furta ba makawo saiya aikata............. _tofa ana dara ga dare yayi🤣🤣🤣_ _*more comment more typing*_ _#pls share_ ~written by saleehat{s&s beauty}~ *🅱RILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* _{pens of freedom,home of exceptional and magnificent writer's}_ 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 *"SANADIN GIDAN AIKI"* 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀😭🙆🏻🙆🏻 🌹🌹🌸🌸🌼🌼🌺🌺 ~Written by saleehat {s&s beauty}~ _*my fans sanku ya ratsa jinin jikina kaunarku agareni nasani nishadi da farin ciki inasanku masoyana"inajin dadin ardu'arku da fatan alkairi agareni ngd ngd masoyana abin alfaharina love u all my fan's aduk inda kuke._ _page 90-95_ .........yanda yake mata yawuce tunaninta jinta takeyi kamar akasar majiya dadi shima yanaji sosei anma aikinsa kawai yakeyi"ihu take saki kana dosowa gurin dakin gurnaninsu kawai kakeji da ihun lubna! sai dasuka shafe 2hours sannan ya matsa gefe yana maida numfashi! itakuwa lubna ganin ya matsa gefe lokaci guda sai alokacinma taji dadin yafi yawwa kuma yazo ya sauka!rumgumo shi tasakeyi tana kokarin shiga kasan sa,da sauri ya mike yana cewa!baby muyi bacci bara na gyara jikina yana fada ya shige toilet.....harara tabishi da ita tana buga tsaki tace!saida ka dandanamin zumar ka banji nayi daidaiba kasauka wlh saika gane kullin inzamuyi sai kayi 10hours kaini ko kwana zamuyi anayi ba gajiya zanba"mita taitayi daga bisani ta baje kan bed bacci ya kwasheta! yana fitowa yaga tana bacci murmushi yayi cike da tausayawa yadau wahalar da'itan dayayi ne take baccin wahala,shiryawa yayi ya kwanta gefanta shima bacci ya daukesa. "baiwar allah *ASHMINAL* kuka take rizga babu kaukauta gefe tasamu inda baza aganta ba ta shinfida mayafinta taje tayi alwala'salloli nafila ta dunga jerowa tana kuka tana ardu'a tare da allah ya baiyana mata iyayenta kotaji dadi arayuwarta itasamu iyayenta rabin damuwarta zata gushe! saida ta kammala ta kwanta tana shashekar kuka bacci ya dauke ta. "kiran sallar asuba farko akunnenta akayi firgigit ta mike ta dauro alwa'la tafara nafila daga bisani tayi sallar asuba.....tana zaune taga *ASHMAN* yafito gurin datake ya nufo!zumbur ta mike jikinta har bari yakeyi,yana karasowa ta durkusa kanta akasa......tsaki yaja yace!dan ubanki kitashi kishiga ciki kar aganki kuma wlh kika shiga part dinki sai naci ubanki dan uwarki!maza tashi ki gyara lungun da sako na cikin gidan nan sannan kafin nadawo kije ki hadawa matata ruwan wanka kiyi mata duk abin datakeso wallahi kinji na rantse abu daya kika kiyimata kisan sauran saina halakaki yana fada yawuce abinsa!da sauri ta mike tashiga tafara aikin daya sata. "bata dau lokaci ba ta kammala dakin lubna tashiga taga bata ciki gyara mata tayi fes tasa turare tazo ta haura sama tana shiga palour ba kowa aciki gyara shi shima tayi fes tukunna tashiga bedroom din.......gaban tane yafadi ganin lubna zigidir azaune....wata tsawa lubna ta daka mata tace!kan bala'e dan bura'ubanki wayace ki shigomin dakin miji shegiya tsinanniya mayya kawai ke zanci kan ubanki fa yar iska,wuce toilet kihada min ruwan wanka kizo kuma naci ubanki! jikinta na rawa tawuce tahada mata ruwan wanka tafito.....cakumota lubna tayi ta zabga mata lafiyayan mari tare da zuba mata rankwashi wanda har tsakiyar kafarta tajishi!dan uwarki daga yau nakuma ganin kin shigomin daki kai tsaye saina 6a6alaki........kuka takeyi cikin kunar rai zagin iyayenta da akeyi tanajin zafin abin sosei bazata iya jurewa ba kowa ya dunga zagin iyayenta cikin aro jurumta tace!kiyi hakuri kidaina zagin iyayena domin ba abin da sukamiki duk mai zakimin kiyi shi iya kaina zan jure anma zagin iyayena da kikeyi baxan iya jurewa ba domin suma iyayene kamar kowana iyaye......... "wani wawan mari taji anzuba mata kafin ta ankare taji ankuma sakar mata wani....cikin masifa da tashin jijiyar wuya yace!iyayenki din banza kidahumai jakuna 'yan iska iyayenki basu da daraja basu da kima ko kadan bazan hofine iyayan naki kuma inda sunsan darajarki da kimarki su iyayene nagari da kinzauna agabansu mana banza 'yar iska iyayanki karuwai ne suma...........tana rizgar kuka takuma aro jarumta ta mike tare da daga masa hannu tace!yallabe ka zagesu ada anma ayanzu inzaka zagesu saina kare hakkin iyayena yanda kakeji da naka haka nakeji danawa duk da bana gabansu wallahi ina kaunar iyayena yallabe kaji tsoron allah........duka ya rufeta dashi kamar ya ilata ta daker tasamu tafito daga dakin kiris ne bata hantsila kasaba ta sauko daker tashige part dinta tasa key. "zubewa tayi abakin kofar tana rizgar kuka!saida tayi mai isarta tashiga toilet tayi wanka,kayan ta mai kyau tasamu tasa fuskarta duk shatin mari haka ta shirya tana daga daki taji muryar ammi da sauri tafito palour tana murmushi nunaalamar ba abin daya faru.......tunda tafito ammi ke kallonta cike da tuhuma ganin fuskarta jazur ga kuma shatin yatsu a fuskarta....karaso wa tayi tace!ammi barka da asuba,ke waya dakeki naga kamar mari afuskarki?uban waye gayamin inci masa uba dan bazan lamunci duka ba"waye fadimani?Murmushi tayi wanda yafi kuka ciwo tace!ba kowa ammi shatin bacci ne fa......karya kikeyi fadima baxaki fadamin ba kenan......dakatawa ammi tayi ganin *ASHMAN* suna saukowa daga step shida lubna sai dariya sukeyi haka sukazo suka zauna batare da daya acikinsu ya kalli su ammi ba. "cikin fada ammi tace!sannu 'yan iska marasa kunya kai yanzu kwanan diyar nanne anma dan rashin imani shine kaje ka kwanada wannan mai sufar angulu din ko?to gaji tsoron allah shashashan yaro mara tunani kaje ka bige gurin karuwa ko.....da sauri *ASHMINAL* tace a'a ammi ba haka banebafa shiya taramu jiya ya tambayeni ya za'ayi shine nace yafara kwana gurin 'yar'uwata kedaina fada bashi d laifi tafada bakinta na rawa wani kuka yataho mata daker ta danneshi....batare da ammi ta gamsuba tace shikenan anma ai basu da kirki kosu gaisheni wlh saina gyara muku zama.....tsaki lubna tayi tace!kafin ki gyaramin saina fara gyara miki tana fada tashige part dinta haka yatashi shima yabi bayanta sukabar ammi tana jaraba. "bayan sati daya azabar da su lubnasuke bawa *ASHMINAL* tazarce misali dan asubar fari take wanke motocin *ASHMAN* ta gyara farfajiyar gida ta wanke ko ina na farfajiyar gida yanda babu wanda zaigani(da masuyi anma dan mugunta ita yasa takeyi)daga bisani saita dawo cikin gida tayi sauran 'aiyukan wuya dan kan tana shanta tazama kamar baiwarsu lubna iskancin ta take tata komai zatayi *ASHMINAL* take sawa daidai da iske bata daukewa saide ta sata ga duka da zagi da hantara da take sha agurinsu tayi baki ta ramai duk gyaran jikin nan wahala ta gogeshi mari kuwa shan shi takeyi ba adadi gashi tun randa ammi tazo bata dawo ba kuma suma basuje ba hakan yasa tazama baiwar karfi da yaji rashin imanin da *ASHMAN* yake nuna mata yayi yawwa bakowane mutun neba zai iya hakanba so biyu suna fita da lubna da shi da ita anma insun fita duk inda sukaje sai sun wulakanta ta cikin bainar jama'a sun zageta sun hattareta sunyi mata gori wasu su tausaya mata wasu suyi dariya saide tayi kukan ta ta koshi gashi tanason ganin Aisha kawarta babu dama dan yahana kowana dan aiki shigowa gidansa wanda ammi da momy har dad basusan da hakaba sbd nuna musu yakeyi suna zaman lpy sosei"yauma fita zasuyi wanda lubna ce ta tsara hakan tasha ado tayi kwalliya ta murje tayi kyau abinta uban gayama yayi kyau sosai *ASHMINAL* ma ba laifi anma sun hanata tayi kwalliyahaka tafito suka fita zuwa wani katafaran gurin shopping. "suna zuwa gurin lubna taho zaginta dacewa!dan uwarki wazai riken jakar hannu na ni baiwarki ce komai? jiki na rawa ta amsa suna gaba tana binsu abaya! haka suka dunga lodar siyaya suna tila mata domin ita saide tazama 'yar kallo subulun goma *ASHMAN* baya siya mata"saida lubna ta daidaici daidai inda mutane sukafi yawwa ta zabgawa *ASHMINAL* mari cikin fada da masifa tace!waike wata irin daba ce mara hankali maiyasa baki da tunani ke jakar inace ina tafiya kina takani ta baya(tsabar makircine na lubna dan ta kaskanta ta agaban jama'a)koda yake shidama mara Asali haka yake duk hallacin da akayi miki saida kika watsa mana kasa a ido kika kashe mana uba kika yo cikin shege kikace wana ne yamiki babu yanda muka iya muka yarda wallahi baki da mutunci da adalci kuma saikinga sakaiya munafuka kawai......jitayi wutar kanta ta dauke da abin da lubna ke fada mata "duk ayaushe tayi hakan?tambayar da takeyiwa kanta kenan!aikwa batayiauneba taji mutanan gurin sun hau zaginta suna allah wadai da halinta harda masu cewa kyan dan miciji ashe muguwa ce zagi da tsinuwa ta shashi haka mutane suka hau saukar pic dinta su yada a social media kare fuskarta takeyi *ASHMAN* yabuga mata tsawa ta bude haka tabude suka gama dauka atake agurin mutane sukadau yadawa suna dogon sharhi kan abin da lubna tafada aikwa abu har yayadu kowa aibata baiwar allah yakeyi warce bataji ba bata ganiba. "kuka tashashi babu adadi ga tambari na biyu da *ASHMAN* yayi mata wanda baxai taba goguwa ba azuciyar tatabbas wannan mugun tabone mai ciwon gaske da kunar zuciya!ran lubna da nasa fes ko dar basuji kuma baiji haushi kan abinda lubna tayi mataba saima dadin da taji"suna kammalawa sukayo gida,komai saida ta loda takai part din lubna ko tsinke babu nata shikuma ya shiga part din su momy. "fadan ammi tajiyo tanayi tana kuka!tsaki ya buga yashiga cikin palour momy yagani tsaye da waya ahannu ta sai hakuri take bawa ammi......yana shiga momy tace!mai ka aikata my son?abin dakayi ya dace?wannan wana kalar kazafi ne kayiwa baiwar allah?wanda kayi mata babban tabo azuciyar ta!why my son?kana da imani da hankali da tunani kuwa?kasan mai zaga girba nangaba kuwa?kayi ahankali 'dana kasan mai kakeyi kaji tsoron wanda ya hallice ka wallahi inajiye maka tsoron ranar nadama lokacin dabata da anfani kadaina shigarudin shadan kayi tunani katuba kaji kan baiwar allah......gaskia momy kidaina min baki kuma bazanyi nadama ba ko kadan sannan ita yarinya aibata da hali yana fada yafice a part din! kuka momy ke sha tana tausaya wa baiwar allah anma ita fadawa dad bazai yardaba goyan bayan dansa zaiyi ardu'a ita kadaice mafita allah ya shiryi mata *ASHMAN* masu hali irin nasa yasa sudaina anma ita kanta batayi alfahari da tarbiyyar da yasamu ba kullin cikin nadama takeyi da biyewa dad datayi tasan rayuwar dansu naciki hatsari!tasan duk daran da dadewa zaiyi nadama lokacin daba da anfani gashi tanaso ta nusar dashi hanya anma yaki tankwaruwa yayi nisa bayajin kira allah shi kadaine zai shirya mata *ASHMAN* dinta................ _my fans kunajin dadin book dinnan ko kwa?barda sankai kojin kunya ta kufadamin gaskiya lbrn natafiya yanda kukeso"ko akasin hakan?domin inaso na fadakar yanda masu hali irin haka sucanja kamar yanda nafada da farko badan cin zarafin kowana rbuta ba saidan na fadakar har yanzu akan hakan nake🥰🥰_ _*more Comment more typing*_ ~#pls share~ ~Written by saleehat {s&s beauty}~