👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan labarin kagagen labarine wanda na tsarashi da basira da fasahata banyi shi dan cin zarafin kowa ba illa dan in nishadar in fadakar da illinmitawa Allah ya bamu ikon amfani da darasin dake ciki ya kuma sa muyi wasi da wanda bashi da amfani (Amin) Note ban yarda wani ko wata tayi amfani da wanan labari ta wata siga ba ba tare da izinina ba.ko a canja min labari ba in ha ta faru Allah ya isa ban yafe ba.please a kiyaye Dedicated to my family 🅿1⃣&2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Lumbu Kauye ne da ke cikin garin Zumba dake niger state Kauye ne da ake zaune lafiya ga ni'ima sosai kauye ne da in ka je zaka gan kowa yana jin turanci koda kuwa bai taba zuwa makaranta ba kasancewar a lokacin da turawa suka shigo Niger state domin creating dams na wuta lantarki a lumbu suka sauka shelarun baya da ya wuce shiyasa mazauna garin ke jin turanci harda tsofofi kuma kauyen gwarawa ne sai dai akwai baki a garin sosai kamar ibo,hausa yaruba da dai sauransu Ina cikin tafiya na hango wasu gayu su hudu a wani gidan da ba gama ba biyu a zaune biyu a tsaye Sai busa sigari sukeyi da alamun nan ne inda suke kebewa dan shaye-shaye sai dai d'aya daga cikin su shi bai shan komai nashi sigarin na kunnin shi D'ayan ne ya kalleshi wanda baya shan komai yace"d'an iya jiya na ji dadin show din nan fa dandali ya cika ga yan mata suna ta shakatawa " Kafin yayi magana d'ayan daga cikin su yace"kai dai bari duk yan matan d'an iya sukewa gashi bai damu dasu ba ai da nine mata ke so haka toh da wallahi na more" Na ukun yace"kai dai bari musa ai d'an iya na lokaci abin haushi harda jummalo yar gidan mai gari dana dade ina dakon sonta amna kiri-kiri taki wai sai d'an iya " Sule yace"kaida bari ai abokina ya more"ya kare magana da kaiwa d'an iya duka yana dariya Tsaki d'an iya yayi yace"ni mai zanyi da kanana yaran nan ai wallahi baza su iya d'aukan lalurata ba ni nafi kaunar manya mata wanda na girme su kamar dream girl dina ta girme ni sai dai nasan bata wanan duniyar amma tana ziyarta ta kowani dare muna soyayya ni dai ina kaunarta" Dariya sukayi sule yace"kilama aljana ce" Mudi yace"ba dole ba irin wanan kyau ai dole yayi gamo da aljana domin yafi kama dasu" D'an iya yace"hmmm ni kuke kira aljani?" Musa ne ya kece da dariya tare da buso hayakin sigari yace"Ku mu tashi muje kafin iya ta karaso dan nasan yanzu haka ta fara niman ka" Tsaki yayi yace"iya akwai takura kullum maganarta bata wuce na kama Sana'a jiya ma harda cewa naje lebranci " Sule yace'ai ban gan laifinta ba a ce mu kenan bamu da aikin yi sai zaman window bamu sinanawa kanmu komai balle mu taimaki iyayen mu" Mudi yace"gaskiya ne ya kamata muyiwa kanmu fada" D'an iya yace"Allah ya kiyaye nayi lebranci ko aikin wahala bayan na gama wahala a bani dubu d'aya nifa ba kananan kudi nikeso ba ,so nike in zama billionaire " Musa yace"toh Allah ya kawo mana aikin da zamu yi mu samu irin kudin nan" Tsaki musa yayi yace"ni bansan meyasa iyaye suke da takura ba" D'an iya yace"ai kasan basu son a ce nasu ya lalace" (Banda abin d'an iya wake so a ce nashi ya lalace" Wani tsoho ne ya karaso gabansu yana zuwa ya zube kasa yana kuka yace"Allah ya taimaki d'an iya mai adalci" Mudi yace"baba isa meya faru?" Cikin kuka yace"me garine ya kwace min duk wani abinda na shuka na girba shekaran nan" Duro d'an iya yayi cikin b'acin rai da takaicin halin mai anguwa yace"akan wani dalili?" Yace"wai ban biya haraji ba dan haka komai ya zama nashi" D'an iya yace"hasin zai kai buhu nawa?" Yace"duro buhu d'ayan ne sai shinkafa buhu uku da wake" Murmushi d'an iya yayi yace"watoh duk irin gargadin da nike yi me bai daina mugun halinshi ba zan koya me sense" Yace"Ku biyo ni" Direct rumbun mai gari yaje ya bude ya fara fitowa baba is a da buhunan abibci had yafi wanda mai gari ya amsa Yace"kwashe baba isa kaje ka ciyar da iyalanka" Zubewa baba is is a yayi ya fara godiya d'agashi d'an iya yayi Yace"...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to Anty Rukkaya 5/2 nagode da kaunar ki a gareni Allah ya bar mu tare ya kuma kau da shedan tsakanin mu(amin) 🅿3⃣&4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"baba karka damu ai hakkin ka ne wallahi in ina nan garin bazan taba bari ayi wa jama'a rashi adalci ba" Baba yace"nagode Allah ya albarkaci rayuwar ka" Murmushi yayi yace"amin" Su mudi ko shiru sukayi suna kallonsu suna jinjina son jama"'a irin na na d'an iya sai dai kash azaluman garin basa sonshi" Da Kansu suka samu biro suka loda buhuna sanan suka kaiwa baba har gida" Mai gari ne ke zaune a gindin bishiya sai ga ilu ya zo a guje yace"Allah ya ja zamanin mai garin lumbu akwai matsala" Mai gari ya kalleshi yace"wani irin matsala" Yace"an mana sata a rumbu an kwashe dukan buhuna abinci dake ciki" Murmushi takaici mai gari yayi ya girgiza kai yace"aikin d'an iya ne wallahi domin babu Wanda ya isa ya shiga rumbuna yayi min sata sai shi,ni na rasa dalilin dayasa yaron nan ya addabi rayuwata da kauyen nan gaba d'aya ya hana in ji dadin mulkina inda nike so yaro kamar aljani" Ilu yace"ai mamanshi ta kawo mana masifa kauye,gashi babu wanda yasa asalin su" Mai gari yace"hmmmm ai da alama shege ne" Ilu yace"toh mai zai hana kasa wanan maganin da kowa kesawa a gona ko rumbu dan gudun kar ayi musu sata" Murmushi mai gari yayi yace"ai kaima ma kasan nasa mai zai hana ni da nake bawa mutane" Ilu ya zaro ido yace"toh amma meyasa in ya shiga baya makalewa kamar sauran mutane?" Yace"d'an iskan yaron ne da abin mamaki asiri bata tasiri akanshi ko kadan,amma zanyi maganin shi yanzu dai bari inje in ji dalilin dayasa ya kwashe min kayan abincina" D'an iya ko bayan sun gama kaiwa baba abinci ya kalli su mudi dake ta zuke-zuke su yace"ko dai ba kwa gajiya da zuke zuken nan kuna tawa kanku illa" Sule yace"kai dai ka godewa Allah dayasa baka sha domin wanan abin masifa ce domin in ka fara da wuya ka iya dainawa " D'an iya yace"an ce ma ni wawa ne bazan irin wanda basu san ciwon Kansu ba haka kawai zan je in kashe kaina a banza ni da Nike tsoron mutuwa bana son in mutu sai nayi zama billionaire " Dariyar rainin hankali mudi yayi yace"kai da maganar ka bata wuce na zama billionaire gashi ko aikin baka son yi toh taya zaka zama billionaire " Yace"ka tsaya zaka gani ni bana son wahala ne shiyasa amma zan samo mafita da zaiyi kudi lokaci kankani " Musa yace"ta wani hanyar hakan zata faru? Sai dai in fashi zaka fara ko GARKUWA da mutane" Shiru yayi yana nazarin maganan musa Murmushi yayi yace"yauwa ka kawo min mafita domin ta wanan hanyar zanyi kudi cikin kankanin lokaci kuma yaran manya zanta zacewa suna biyana in millions domin dama ai kudin mu ne suke sacewa" Cikin tsoro mudi yace"kasan abinda kake fadi kuwa?GARKUWA fa ka ce" Musa yace"dan Allah yiwa mutane shiru an kawo hanyar kudi ana so kayi wa mutane bakin ciki " Sule yayi murmushi yace"hmm har na hangoni a katon gida da mota.me zai hana mu fara da sace yariyar alhaji bala ai shine attajiri a wanan kauyen kama ga zalintar na kasa dashi" Comb d'an iya ya ciro daga aljihun 3qutre ya fara combin kanshi da yayiwa wani irin aski kan dai ba laifi yasha gyra yace" ai bashi da kudin da zai biyani domin a ba karamin kudi nike so ba dan haka a birni zan samu irin attajirai da nike so" Musa yace"toh me zai hana mu sace ta dan samun na mota" Yace"ok,gobe zamu tsara komai yanzu dai zan koma gida kafin iya su fara nima na kuma nasan zuwa yanzu mai gari ya samu sakona" Tafiya yake yana bouncing irin na gayu dai-dai yasha kwana gidan alhaji bala ya tarar da wata makociyar su da mijinta ya rasu yaranta sun zagayeta suna kuka Karasawa yaye yace"meya same ki lafiya kuke kuke kuka?" Tace" d'an iya ka taimaka min wallahi ni da ya'ya na yunwa muke ji kwana mu uku bamu ci komai ba shine nace bari in zo gidan alhaji bala ko zai taimaka min dan na gan shi attajiri ne amma sai ya koreni,dan Allah ka taimaka min ko ni banci ba ya'ya na su ci" Yace"jirani" Direct gidan alhaji bala ya shiga babu kowa a tsakar gida dan haka kicin ya Shiga Yana shiga ya gan abinci a wuta bude tukunyar yayi ya gan jallof ce na manja da taji alaiho da busashen kifi Cokali ya d'auka ya fara duba abincin sai ya gan ta nuna har ta fara konewa Ai yana ganin haka ya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to anty shamsiya Masoyana nagode da adduo'in Ku Allah ya barmu tare gaskiya comment dinku na sani nishadi 🅿5⃣&6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana ganin abin ta nuna ya samo sunma ya d'auki tukunyar ya fita dashi Yana zuwa yace"tashi muje ga abinci na samo miki ki ci da yaran ki kuma gobe ki zo gida ki sameni zan taimaka miki da wanda zaku yi ta dafawa kwana biyu" Tace"toh nagode " Ba tare da yayi magana ba yayi tafiyar shi Dai-dai wani lungu ya gan wasu saurayi da budurwa a wani lungu Har ya wuce sai ya dawo yana zuwa ya kallesu sai ya gan suna kokarin yin kiss Belt ya zaro a jikin wando shi ya fara zare budurwa n sai ihu takeyi Saurayin ne ya tunkareshi yace"miye haka zaka wani zo ka rufe ta da duka kamar kaine ubanta muna cikin zance mu" Tura yariyar yayi ta fadi kanta ya bugi wani dutse Ya karasa gaban gayen ya wanna me mari yace"dan ubanka haka ake zance in zance gaskiya zakayi toh kaje gidansu mana ko kuma kuyi a fili zaka wani zo ka kebe da yar mutane kana lagudan da irin Ku ne masu b'ata ya'yan mutane ko" Gayen ne ya so ya me rashin kunya dan haka d'an iya ya hade me jini da majina yayi tafiyar shi Laure ne ta fito duba abincin ta amma ta gan wayam Komawa ciki tayi da gudu ta a falo ta tarar da alhaji bala yace"laure ina abincin yunwa nike ji" Yace"alhaji ban gan abibcin ba" Yace"ban gane baki gan abibcin ba" Tace"babu tukunya a wuta" Yace"muje mu gani" Yana zuwa ya gan wayam Murmushi takaici yayi cikin matukar b'acin rai yace"hmmm wanan aikin d'an iya ne wallahi" Tace" ai kuwa yanzu damuwata me yaran na za su ci in suka dawo islamiyya" Yace"ki dafa talliya amma yanzu zanje gidan nasu inji miye dalilin shi na sace min abinci " A kofar gidansu ya gan jama'a da alamun shi suke jira Hargiza suman kanshi yayi yace"hmmm yau iya ta gaji da karan kenan ta kulle kofa" Karasawa yayi yace"yaya meya faru kuka wani zo kuka tare mana a kofa gida" Wani kallo mai gari ya Watso me yace"na zo ne in ji dalilin ka na kwashe min kayar gona na" Kafin yayi magana iya ta fito tace"yauwa d'an iya dama jira nike ka dawo kafin in saurare su Yace"ai gani na dawo iya" Tace"kai meya kawo ka ta nuns mai gari" Yace"ya kamata ki daina goyan bayan d'anki domin ya adabi al'uma babu dama mu sake a gari haka akeyi?" Tace"ba wanan na tambaye ka ba cewa nayi ka fara min abinda ya maka ba" Yace"abinci na ya kwashe a rumbu" Kallon d'an iya tayi tace"meyasa ka kwashe me abinci a rumbu?" Yace"abincin gona baba isa ya kwace wai baya biyan haraji" Kallon me gari iya tayi tace "yanzu kai baka ji kunya ba a ce abincin talakawa ka kwace dan zalunci" Shiru yayi alhaji bala yace" toh ni mai nayi me da ya sace min abinci a tukunya" Yace"saboda ka hana makociyar ka shiyasa na kwashe" Haka dai ake ta kawo karan d'an iya amma sai kareshi iya keyi daga karshe mai gari yace"wallahi sun gaji da abinda yake musu Dan haka ya sunguna ya basu hakuri" Nan fa iya tace Sam duk garin babu wanda ya kai d'an iya ya bashi hakuri" Mai gari yace"akan me zata ce ya fi karfin sungunawa wani sai kace wani d'an SARAUTA yaro da kowa yasan shage ne,waye besan ni ba a garin domin babu wanda yasan ubanshi" Maganan da ya razana d'an iya ya kalli iya da aya tambaya yace"iya meyasa ake cemin shege bayan Abba na" Dariya mugunta alhaji yayi yace"hmm ai malam idi ba ubanka bane domin da kai iya ta shigo garin nan har ya aureta" Iya ko gabanta ne ke fadiwa ta kalleshi ta girgiza kai Zatayi magana d'an iya ya katseta da cewa"dan Allah ki ce ni ba shege bane please"ya karasa magana hawaye na zubo me ga zuciyar shi na zafi Mai gari yace"ba wai bane kai shage ne" Cikin kuka tace"Allah d'an na ba shege bane kuma bazan yarda kuna ceme shege ba " Alhaji bala yace"toh in ba shege bane ki nuna mana ubansa" Kafin tayi magana d'an iya ya shige gida Kallonsu tayi tace"da zan gaya muku asalin d'an iya da kun runtsuna kun gaishe shi domin shi d'in ba 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan page din na kune masoyana Ku yi inda kuke so 🅿7⃣&8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Kallonsu iya din tayi tace"da zan gaya muku asalin d'an iya da kun runtsuna kun gaishe shi domin shi d'in bana wasa bane"ta nuna megari da yatsa Tace"toh koma menene yafi mukami da girma"tana gama maga ta shige ciki A daki ta tarar da d'an iya yayi tagumi Karasawa tayi ta dafa kafardarshi yayin da gabanta ke fadiwa tace"d'an iya meyasa kake kuka?" Kallonta yayi da idon shi da ya canja kala yace "iya meyasa kika min karya?ki fada min gaskiya waye mahaifina please ki fada min ni ba shage bane all my life na d'auka baba shine mahaifina ashe ni banma san waye ni ba" Cikin sanyi murya da mutuwar jiki tace"ran ka dade kayi hakuri na maka karya amma inshaallah nan da lokaci kalilan zan sanar da kai asalin ka ni dai fatana shine ka yafe min" A fusace d'an iya yace"ni fa na gaji iya ina son sanin asalina gashi tun ba akai ko ina ba an fara min gori ana tozarta ni a baynan jama'a mai zai faru nan gaba" Sungunawa yayi har kasa ya kama zaninta yace"iya na rokeki ki sanar dani asalina dan Allah" Kuka ne ya kufce ma iya cikin shiko runtse ido yayi domin jin kukanta yake har tsakiyar kanshi Tashi yayi rai babu dadi yace"shikenan in baza ki fadimun ba"yana gama magana yayi tafiyarshi Kukan iyane ya sananta cikin kuka ta fara surutai tace"mai girma Muslim ka yafe ni ta yaya zan iya bude maka baki in fada maka ko kai wanene?ta yaya zan sanar da kai bani na haife ka ba ta yaya zan iya fada maka masifar da tasa mu ka baro kasar mu ta yaya zan iya sanar da kai halin da azzuluman yan uwan mahaifinka suka saka mahaifiyar ka wanda yanzu bansan ko tana Raye ko ta mutu ba,ka yafe min d'an SARKI Jikan SARKI nayi kuskure sanadiya ta gashi kana cikin talauci"haka tayi ta surutai Ban garen d'an iya ko yana fita direct chamber su ya je ya zauna yayi tagumi tambayoyi yake yiwa kansa na waye shi zufa na karyo me shidai tsoro yake ji kar a ce shi shege ne domin da ya tambaye iya babu abinda yake gani a idon shi sai kariya gashi wani lokaci sai yayi ta ji kamar akwai masu niman taimakon shi a wani wuri kasancewar yana yawan mafalki da wata mata mahaukaciya tana kiran shi wai ya zo ya taimake ta ga kuma na dream girl dinshi da kullun sai ta zo me a mafalki wata rana tazo suyi soyyaya wata rana kuma kuka take me shi dai wanan abin na d'aure me kai Sule ne ya zo ya Ganshi zaune yace"d'an iya lafiya kuwa na gan ka a nan ina ta jiran fitowar ka muje matsalaci har naje na dawo ban gan ka ba naje gida na tarar da iya a d'aki tana kuka meya faru ne?" D'ago kai d'an iya yayi ya kalli sule sanda sule ya ja baya saboda inda ya gan idonshi sun canja kala A tsorace ya kuma cewa"lafiya kuwa d'an iya" D'an iya ne ya bashi labari komai ajiyar zuciya sule ya sauke yace"ni fa na dade da zargin iya na boys maka wani abu domin na lura in ta mika maka abu sai ta rusuna koda a bayan idonka ne kuma tunda nasanta bata taba kiran sunan ka ba sai ranka dade ga wasu abubuwa da takeyi kamar yar GIDAN SARAUTA" Murmushi yake d'an iya yayi yace"kai sule ai iya na sona ne shiyasa nasa saboda ka gan shekarar jiya da ta bani abinci ta sunguna shine kake zargin tana runsunawa nima da na d'auka ta runsuna ne sai na tambayi dalilinta na runsunawa ashe wai d'an kunninta ne ya fadi kasa maganar ran ka dade kuma tun ina yaro ake take kirana tace ina da sunan abbanta bazata iya kiran sunana ba shiyasa take cemin raika dade " Sule yace"toh amm....."katseshi d'an iya yayi da cewa ka barni ha dan allah naji da abinda ke damuna karka sake haddasa min zargin bayan waddan nikeyi yanzu" Sule yace"toh tashi muje massalaci muyi isha'i daga nan mu tafi dandali nasan baka yi mangrib ba" Yace"toh muje amma kafin mu tafi dandali sai naje na lallashi iya domin na barota tana kuka" Sule yace"toh babu Marsala d'an iya dama babu mai shiga tsakanin ku " Yace"toh ya zanyi bana iya fushi da ita domin iya na sona fiye da numfashinta zan hakura har sai randa ta sanar dani asalina da kanta dan na lura bata son ina yawa tambayarta" Uhrmmmm sule yace a ranshi yana zargin iya da boyewa d'anta wani al'amari domin da ya je gida ya ji tana cewa ka yafe min MAI GIRMA MUSLIM ta ya zan sanar da kai kai babban mutum ne duk abinda iya ta fadi a kunnin sule domin bata San yana waje ba"amma ya d'au alkawarin tono gaskiyar Suna gama sallah suka fito a massalaci a hanya suka tarar da su mudi D'an iya yace"Ku je zan zo in same Ku a dandali bari inje in gan iya" Suka ce toh yana zuwa ya tarar da iya zaune a harabar gidan Da alamu bata san ya shigo ba Tabata yayi a razane ta juya Yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedication to my humble self🤓 🅿9⃣&1⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"iya har yanzu kukan kikeyi?" Kallonshi tayi tace"ranka dade ka dawo dan Allah kayi hakuri na boye maka gaskiya" Rufe mata baki yayi yace"babu komai iya na barma Allah komai duk randa kika shirya ki sanar dani,nida ina tsoron a ce ni shege ne" Tace"wallahi kai ba shege bane ranka dade anyi auren mahaifanks" Kallonta yayi cikin rashin fahimta Sai ta wayence da cewa ina nufin anyi auren mahaifiyarka da mahaifinka watoh ni da mahaifinka " Dariya yayi yace"yanzu kika yi magana har na ji tsoro" Murmushi tayi tace"ai kai kafi karfin ka ji tsoro Sai dai tsoro ya ji tsoron ka " Yayi murmushi hade da aza kanshi a cinyar ta yace"iya wani lokaci in kina min kirari Sai in yi ta ji kamar ni d'an SARKI ne" Murmushi tayi tana wasa da sumar kanshi tace"kila nan gaba ka zama SARKI kasan ba a wasa da ikon Allah tunda dama kai abinda kake so kenan mulki da kudi " Yace"hmm kin ma tuna min iya kullum in na kwanta ina barci Sai nayi ta mafalki da wani babban masaurata"kallon ta yayi yace"iya babba ne fa mutane garin Sai ihu suke suna kiran suna na suna cewa mai girma MUSLIM Sai kayi,wata rana kuma ina mafalki da wata mata an kulleta a wani d'aki a masarauta da alamu mahaukaciya ce dana shiga d'akin ta taso ta rungumeni tana cewa d'an na ina kaje baka dawo ba ina ta jiranka yanzu nasan tunda ka zo komai zaiyi dai-dai ka sauke abbu ka a kujeran SARAUTA domin na ka ne,ai iya tsoro ne ya kamani na tureta ta fadi nace ni ba d'anki bane ni d'an iya ne" Jin shiru yasa ya kalli iya ganin tayi nisa a tunani yasa shi shafa kumatunta Yace"iya lafiya me kike tunani ne?" Firgit ta zabura ta kalleshi tana kokarin danne tashin hankalin ta murmushin yake tayi tace"kai raika dade bana son karya" Yace "Allah iya ba karya nike miki ba ai kin san ni bana karya komin dacin gaskiya ina fadin wallahi iya a mafalki har zama nayi akan kujeran SARAUTA da zinari aka yi shi nifa kusan kullum Sai nayi mafalkin MASARAUTA da wanan matan ta addabi rayuwata wallahi da inada abinda zanyi da nayi dan ta barni in huta" Rufe me baki iya tayi tace"bana son ka kara maganarta kuma ka daina kiranta matan nan ina laifin ka kirata da AMMI ai nasan ta haife ka ko?" Yace"eh iya ta manyata zata girme ki duk dama ke din ma dattijuwa ce amma ya na gan kamar yanayin ki ya sauya ne iya?" Murmushin yake tayi tace"babu komai ranka dade yau baza ka dandali bane?" Yace"zani amma Sai na yi hira da iya ta.iya ki yi hakuri ina ta jawo miki magana kusan kullum sai an kawo karata" Tayi murmushi hade da shafa kanshi tace"babu komai ai nasan in akan adalcine babu abinda bazakayi ba domin adalci a jinin ka yake,shiyasa nike so ka fara zuwa aiki ko zaka samu na kanka koda libranci ne ko ka koyi dinki" Hade rai yayi hade da tashi daga jikinta yace"nifa iya nafi karfin yi libranci"fits yayi Tana ganin fitarshi ta sauke ajiyar zuciya hade da cewa tabbas kafi karfin libranci "zama tayi tana jinji karfin jini irin ta sarauta domin komai na d'an iya a nase yakeyin shi in ka cire zafin rai da yake dashi domin d'an iya akwai abubuwan al'ajibi a tare dashi wanda sai a jinin sarauta ake samunshi Tunawa tayi da mafalkin da yace yayi wani mumunan fadiwa gabanta yayi tace"Allah SARKI uwargijiyata ko wani hali kike ciki yanzu tabbass abbu ya cika azalumi tunda ya masarautan da farin ciki ya kuma rabaki da d'anki amma inshaalla zan koma da yarima MUSLIM da ya ceto kasar shi mahaifanshi daga hallaka"haka ta cigaba da tune-tune ta ganin ba zai fisheta ba yasa ta tashi ta d'auro alwala ta tada sallah shafa'i da utiri Shiko d'an iya a hanya zuwanshi dandali duk saurayin da budurwa da yagan sun kebe a lungu sai ya koresu in sunyi musu ya ci ubansu Sai 9:15 ya kai dandali nan ya tarar da su musa sai bin yan mata suke ana bouncer su saki yayi ya yatmusa fuska ya Ciro comb a aljihu ya fara combing kanshi Jummalo ne ta zo ta gabanshi sai rawar jiki takeyi gabanta na fadiwa tace".........." Maman Noorul Hudah Luv u all my fans Pls share [16/07, 12:51] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest Dedicated to MAMAN IHSAN 🅿1⃣1⃣&1⃣2⃣ Jummalo tace"ya dai masoyina?" D'aga kai yayi ya kalleta idonsu na haduwa sanda ta hadiye yawu dan d'an iya akwai kwarjini Murmushi yayi sanda kumatunsa ya lotsa yace"kalau jummalo ya gida" Kafin tayi magana indo ta karaso Hararan juna sukayi da jummalo sanan indo ta basar tace"d'an iya ya kake?" Murmushi d'an iya yayi dan su bashi dariya Jummalo tace"ke dan Allah malama ki barna ai na riga ki zuwa ki bari sai na gama sai ki kwaso samin jikin ki ki zo" Wani kallo indo tayi mata tace"wallahi kwalelen ki da hantar kura domin d'an iya na wane ni kadai ya fi karfin ki" Dariya ne ya so sub'uce me amma ya dake yana kallonsu hade hannayeshi yayi Ganin dai abin na gaske ne domin sun fara kokarin bawa hammata iska yasa d'an iya rabasu yace"wai miye matsala Ku ne?" Shiru sukayi kallon jummalo yayi yace"ke meya kawu ki wajena?" Babu wani kunbiya kunbiya tace"son ka nike" Yace"good.kefa?" Indo ta harare jummalo tace"nima sonka nike" Yace "interesting,toh miye na fada ina gani a gaban ku"ya kare magana da sakin kayataccen murmushi Tsaki indo tayi ganin zai raina masu hankali tayi tafiyarta Jummalo na ganin haka ta saki murmushi ta zo ta rike me hannu tace"wallahi na fita sonka" Yace"toh nagode" Su musa na ganin su ya hade rai wani kishi na taso me Shiko d'an iya raba jikinshi yayi dana jummalo cikin dabara yace"jeki gobe ma hadu be kamata mace ta kai wanan lokacin awaje ba" Babu musu ta wuce kallon mudi yayi yace"lafiyan musa kuwa?mudi yace"kishi yake" Sanda d'an iya ya tabbatar da ya kori yan matan gida sanan suka taho da su mudi suna hira Sule yace"gobe da sassafe zamu rufe hanya domin kwalta din ya fara kwarbewa ya fara jawo kanana hatsari gara tun yanzu mu nimi mafita Mudi yace"hakane domin government basa son suyi wani abu akai" Musa yace"ai gobe a hanya zamu wuni muna karba kudi da duk wani mai mota da ya zo wucewa in mun gama mu siyi siminti muyi wa titi kwaskwarima" Shi dai d'an iya baiyi magana ba musa ne yace"ya naji kayi shiru" Yace"urhmm" Sule yace"kyaleshi miskilanci shi ne ya motsa" Mudi yace"ko kuma yana tunanin dream girl dinshi ba" Dariya suka yi har suna tafawa shi dai be kulasu ba har suka kai kofar gidansu Ya shige d'an karamin gidansu mai d'auke da d'aki biyu yana shiga ya tarar da iya zaune tana jiran shigo Iya tace har ka dawo ranka dade? " Murmushi yayi yace"iya kenan zan so na ji randa zaki kira sunana kullum sai ki yi ta kirana da ran ka dade kamar wani sarki" Tayi murmushi tace"hmm ai addu'a ce domin ina son ranka ya dade kuma ai sunan mahaifina gareka" Yace"toh nagode iya bari in shiga in kwanta" Har zai shige tace"nace ba"jiyowa yayi Tace"yau kayiwa wanan Ammi addu'a" Kallonta da mamaki yace"waye kuma Ammi" Tace"matar nan ta mafalki ka" Mamaki ne ya kamashi yace"kin santa be tace"ah'ah a inda ka bani labari na fahimce tana niman taimakon ka ne shiyasa na ce ka mata addu'a " Zaiyi magana ta katseshi da cewa"je ka kwanta kayi Inda nace" Shigewa d'akinshi yayi ba tare da yayi magana ba Can anjima ya fito yayi wanka ya kwanta Kwanciyarshi ko awa biyu baiyi ba ya fara mafalkin wata kyakyawar budurwa wanda amma ta girmeshi Kanshi ya gani a wani garden mai kyau gaske yayi shiri irin ta gidan sarauta Yana zaune sai ga gata ta fito cikin kayan alfarma da tray a hanunta Tashi yayi ya amsa yace"meyasa baki bawa bayi ba kike wahallal da kanki?" Murmushi tayi tace"haka kawai na fison in kawo da kaina dan bana so ko wacce yar iska ta kallemin kai" Murmushi yayi kafin yayi magana ta hade bakin su romancing juna sukeyi har zai cire mata kanya jikinta sai kawai ya farka ya jike da zufa ga abin nashi ya mike Tsaki yayi yace"not again da k'yar ya mike ya je bayi yayi wanka ya doro alwala ya dawo d'aki ya tada sallah nafila dan lokacin 1:35pm Iya na jin lokacin da yayi wanka a ranta tace"kullum sai yayi wanka kamar mai iyali"ta lura yana da sha'awa shiyasa yake yawan yin azumi Itama tashi tayi ta fito ta d'auro alwala ta tada salla Washe gari da asuba ya tashi ya tafi masallaci data masallaci daga masallaci suka tafi bakin hanya suka tare Har gari yayi haske duk wani mota da ya zo sai sun tareshi sun amsa kudi koda kuwa naira hamsin be Da misalin karfe 12:30pm sai ga wata arniyar mota ta faka Tarewa sukayi da katako Glashin motar aka bude sai ga wata hajiya ta bayyana Idonsu na haduwa da d'an iya sai ta sakarme murmushi Tace"......... Ko wacece wanan matar?mu dai Allah ya rabamu da masifa Amin ya rabbi Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [16/07, 12:52] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din na ki ne MAMAN FAREESA kin yi inda kika so Allah ya barmu tare (amin) 🅿1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"hy handsome ya kake"tayi maganan ne tare da mika me hanun alamun handshake Kallon hanun yayi sai ya basar Sule yace"hajiya taimako zaki bamu zamu gyra titi nan" Murmushi tayi tace"wow yana da kyau,please ya sunan ka" Musa ne ya washe baki yace"sunana musm......"katseshi tayi tace"no ba da kai nike ba da wanan balarabe nike he his dame handsome and sexy" Zaro ido sukayi shiko d'an iya kasa-kasa Fita tayi a mota ta zagayo gabanshi ta jingina a mota Kallonta nayi dattijuwa ce Wanda akalla zata kusan 50years sai dai da alamu tana ji da kudi da hutu wanda hakan zai iya rude mutum ya d'auka tana da karamin shekaru fara ce Sol sai dai bata da tsayi Kallonshi tayi tare da sakin shu'umin murmushi tace"ni a rayuwata bana son boye-boye dan haka i will go straight to the point.sunana hajiya TURAI na gan ka kuma ka min da Fatah zaka bani hadin kai na maka alkawarin zan biya makadukan bukantan ka" Zaro ido d'an-iya yayi yace"ban gane ba " Ai sai tace"WOW!!!what a nice and lovely voice I love everything about you" Kallon su mudi yayi da mamaki a fuskarshi.suma shi suke kallo Katse su tayi da cewa"I mean ina sonka ina sha'awar ka" A tsorace ya kalleta a ranshi yace"yau na gan abinda ya girme ni"ganin a tsorace yake ya sata cewa"no nifa bani da aure mijina ya dade da rasuwa,amma kar in cika ka da surutu ka bani number ka.zan kira ka domin we need some privacy"ta kare magana da lashe baki tana shafa jiki Yace"ai ni bani da waya" Tace"wanan ba matsala bane,ana sayar da waya a nan garin?" Yace"eh akwai a zumba" Tace"good"shiga mota tayi ta ciro bandir din dubu ta mika me hade da bata katin ta tace"sweetheart gashi ka siyi wayar ka kirani karka damu kudi ba matsala bane" Ai kunsan d'an iya da son kudi banza take murmushi ya sub'uce me yace"inshaallah hajiya aini in zaki bani kudi babu abinda bazan miki ba" Tace"Allah ko?" Yace"kwarai kuwa" Tace"toh baka fadamin sunan naka ba " Yace"MUSLIM" Tace"what a sweet name infant everything about you is nice and lovely sai naji kiranka" Yace "zan kira ki " Shigewa tayi tare da jan motar Kallon d'an iya sule yayi yace"mai hakan ke nufi " Yace"kamar me" Musa yace"tsohuwace fa" D'an iya yace"and so?wallahi in tace in aureta aurenta zanyi ba ruwana ni da nike niman gidan hutu" Dariya mudi yayi yace"hmmm da ka yi asara samartaka wanan tsohuwar" Yace"kudi fa akace ma" Musa yayi dariya yace"nifa banga laifinta ba ko ni ina yaba kyau irinta d'an iya mutum kamar balarabe" Sule yace"Ku dai mu bar wana aikin haka ai mu samu adadin kudin da muke so" Siminti suka siyo suka yiwa wurin kuskwarima sanan kowa ya kama hanyar gida D'an iya ne da sule suna tafiya suna fira sai suka tarar da baba isa da alhaji bala suna fada Har ya kai ga alhaji bala ya wankawa baba isa mar ba tare da la'akari da tsufanshi ba Rai b'ace d'an iya ya karasa ya rike baba isa da ke kokarin fadiwa yace"meya faru ne?" Cikin kuka da takaici d'an cikin shi ya mare shi Yace"saboda na tambaye shi kudin takin da na bashi tun shakaran can daya woce shine ya rufe ni da duka" Kafin d'an iya yayi magana alhaji bala yace"toh miye dan ka fada me ubana ne shi" Baba isa yace"Allah ya isah tsakanina da kai sha-shasha" Zuciya ne ya dibe baba isa ya tunkare alhaji bala sai dai kafin ya kai alhaji bala ya tureshi Da sauri d'an iya yaje ya d'aga baba isah sai alhaji bala ya zo gadan-gadan zai kaiwa baba isa bugu Sai d'an iya ya tureshi ya fadi kanshi ya bugi dutse ya fara ihu wai d'an iya zai kashe shi D'an iya ko hakuri yake bashi da kara tabbatar me ba da niyar cutar dashi yayi ba sai dai fa alhaji bala ya nace sai ya kaishi wajen me gari D'aga baba isa d'an iya yayi yace"muje ai ba tsoron megarin nike yi ba d'an rainin hammanta" A gindin bishiya suka tarar da mai gari nan fa alhaji bala ya zayyanawa megari gaskiya da karya San in mai gari zai goyi bayan shi domin tare suke cin kudin jama'a da sunan za a kawo musu taki (fertilizer)yasa alhaji bala shekewa da kukan karya shi a dole an fasa me kai Me gari ne yayi gyran murya yace"d'an iya dole zaka duka ka baiwa alhaji bala hakuri" D'an iya yace"babu wanda ya kai in runtsuna ma sai iya kap kauyen nan" Nan fa suka fara rigima da megari wanda hankan ya jawo hankalin jama'a Babu inda ba ayi da d'an iya ba akan ya bawa alhaji bala hakuri yaki D'an iya yace"wanan wani irin zaluncine haka a ce sai da dukiyar talaka zaku karu toh in ina garin nan babu Wanda ya is a ya zalinci wani kuma wallahi sai an dawowa da baba isah kudinshi" Me gari yace"toh in bakayi inda nike so ba yau sai ka bar garinana da karuwan uwarka domin mun gaji da zama da shege irinka duk kabi ka addabi al'uma" Ai d'an iya besan sanda ya sheke mai gari ba cikin fushi yace"iya kake kira da karuwa wallahi sai na kashe ka" Alhaji bala ne ya jawo d'an iya inda mai gari ke mayar da numfashi Yana d'agowa yace"dole yau Ku barmin gari kuma za ayiwa mahaifiyarka wakar karuwace wanan shine hukuncin shakeni da kayi kuma duk Wanda yaki yi zan koreshi a garin nan tare daku Idon d'an iya ya zaro cikin tashin hankali yace"........ Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [16/07, 21:48] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to my wonderfull mother 🅿1⃣5⃣&1⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin tashin hankali yace"iya nawa za a wulakanta?" Me gari yace"kwarai kuwa in baka so a wulakanta ta toh ka sunguna ka ruki alhaji bala" Ba tare da tunanin komai ba ya fara kokanrin rusunawa kawai sai ya ji an tunkude ya fadi Iya ne tsaye tana huci dan tuni sule ya je ya kirata Nuna megari tayi da yatsa tace"kai karyan ka domin ranka shi dade ya baka hakuri domin yafi karfin ka" Megari yace"toh in haka ne dole ku barmun gari" Iya tace"sai me azzalumi zamu barma gari sha-shasha"kallon iya d'an iya yayi a ranshi yace"ina kuma zamu iya ni da nike so in tafi birni in barki a nan in na zama billionaire in dawo in tafi dake"tunani yake me zaiyi da zai hanasu tafiya Wani dabara ne ya fadome yace"megari mu kebe ina son ganin ka" Iya tace"karka bashi hakuri tsohon banza in ya fasa korar mu a garin buhun ubanshi"iya akwai masifa D'an iya yace"ni ba hakuri zan bashi ba shawara zamuyi" Kebewa sukayi megari yace"inajin ka hatssabibi yaro" Murmushi yayi yace"so nike ka janye maganar ka na korar mu a gari kuma ka bawa iya hakuri" Yace"toh Abba anki din inda nace haka za ayi" D'an iya yace"a'ah kar muyi haka dakai " Yace"wallahi sai na wulakanta ku" D'an iya yace"kafin ka wulakanta mu zan tozanta ka gaban jama'a ta hanyar fada musu abinda kakeyi da bazawaranka ko wani dare ai ina ganin ku kana shigewa gidan" Zufa ne ya karyowa mai gari cikin tashin hankali yace"ya kake so ayi?" Yace"so nike ka bawa iya hakuri (2)ka kuma sa alhaji bala ya biya baba isah kudinshi na uku kuma ka zama me gari mai adalci,ni kuma nayi maka alkawarin bari garin nan sai dai in nazo ganin iya" Megari yace"toh toh shikenan rankashi Dade?" Yace"eh amma in na samu labarin ka zalunce wani a bayana zan koya maka hankali" Yace"hakan bazata faru ba rankashi dade muje ma na bata hakuri" Murmushi d'an iya yayi yace"muje" Suna zuwa mai gari ya kalli jama'a sanan ya sauke idonshi akan alhaji bala yace"ashema kaine da laifi ban sani ba?ta yaya zaka amshi kudin bawan Allah ka hanashi dan zalinci" Ba alhaji bala kadai ba har mutanen dake tsaye sunyi mamakin maganarshi sai dai kuma ba abin mamaki bane in suka tuna hali irin na d'an iya su San babu tattama yayiwa megari barazana ne Me gari yace"yanzu ka bashi kudin shi ko in hukunta ka" Babu musu alhaji bala ya Ciro kudi a aljihu ya mikawa baba isa Megari ko iya ya bawa hakuri itako sanda tame tas sanan ta hakura Megari ya sanar da jama'a garin gobe d'an iya zai tafi koyar dinki a birni Ai sai wuri ya d'auka ihu wasu harda kidi da rawa babu ma kamar yan matan garin yake hanasu sakewa azalumai ko na murna sai dai talakawa na baki cikin tafiyarshi birni Iyako hanun shi ta kama suka tafi Suna kaiwa gida ta zaunar dashi tace"ranka shi dade yaushe ka yanke shawaran zuwa birni ban sani ba?" Yace"kiyi hakuri iya wani abokina ne ke da shagon dinki a birni shine nace zani in koya tunda kin dade kina so in kama Sana'a" Tace"babu inda zaka" Zubewa yayi yace"please iya ki yi hakuri ki barni inje nima in zama namiji kamar kowa please" Kallonshi tayi ta dagashi tace"gaskiya ka hakura bazan yarda ba" Zama yayi a kujera yace"nidai na shiga uku gashi bansan mahaifina ba mutane na min kallon shege kuma ina son na bar gari dan samun kwanciyar hankali kin hanani" ya kare magana da satar kallonta sai kuma yayi kamar zaiyu kuka Shiru tayi tana tunani wata zuciyar tace"meke ciki ki barshi yaje mana ai babu wanda yasanshi balle yayi me illah kuma inshaalla babu Wanda zaime illa Runtse ido tayi yayinda wata zuciyar ke gargadinta da karamin kuskure daga gurinta zai iya sa rayuwar mai girma MUSLIK a hatsari har ya ratsa rayuwar shi amma ya zatayi dole ta barshi yaje dan gujewa tambayoyinshi Bude ido tayi tace"na amince amma ka kula da Lanka kuma wata hudu na baka ka dawo a matsayin cikeken tela" Yace"toh iya" Bangaren hajiya turai ko tana barin wajensu d'an iya cikin wani kauye ta je wajen bokan ta Bayan ya gama safe-safe da surutanshi tace"so nike a haukatar da IMAN domin na gaji nasan cikin hauka zata iya min abinda nike so" Dariya ta kece dashi yace"toh angama sai dai ina hango wani haske lullube da ita" Cikin rashin fahimta tace"ban gane ba" Yace"akwai wanda zai shigo rayuwarta kuma ba zai bari ki cutar da ita ba kuma ke da kanki zaki hadasu Tace*ni kuma?" Yace"kwarai kuwa sai dai ba za a rasa abinyi ba" Tace"a kasheshi kafin ya zo" Wasu surutan ya sakeyi tare da kallon wani kwarya Da sauri ya kalleta domin shi kadai yasa me ya gani Amma bayason rasa customer kamarta yasa yace"an gama karki damu" Magani ya bata da inda zatayi amfani dasu godiya tayi tare da ajiye me kudi me yawa ta bar wajen Misalin karfe 6:30 ta isa garin minna a falo ta zauna tana hutawa Sai ga wata kyakyawar budurwa ta fito Ta rungumeta tace"ummi ashe kin dawo?" Shafa kanta tayi tare da sakin musmushin dole tace"yes IMAN ya gida?" IMAN tace"fine ummi" Tace"ina fatan kinji abinci dan baby na lura baki son cin abinci" Tace"eh naci" Hararranta tayi kasa-kasa tace"good dear ya aikin ina ihasan take ne?" Tace"good ta fita" Wani saurayi ne ya shigo yace"ummi ki jin wai bankin kulle companing zasu tunda munki biyan kudin da suke binmu" Tace"barsu Ahmed na gaji da maganar companing in Allah yace zamu ci abinci ai zai rufa mana asiri"tashi IMAN tayi ta kalli ummin tace"ummi meke faruwa ne?" Kallon Ahmed tayi sai suka sakarwa juna murmushi alamun plan dinsu ya ci Fuska ta hade tace"ai kinsan na fada miki shekaran nan companing su Ahmed da mahaifinsu ya barmasu ya shiga asara hakan yasa muka je bakin muka amsa loan gashi yan 419 sun zo sun damfare mu akan zasuyi mana supplying kaya sun gudu da kudin shine bank ke niman kulle mana company" IMAN tace"nawa ne?" Tace"50million ne ni dama zan samu aro ne dana ara" IMAN tace"haba ummi ba gani ba shine bazaki fada min ba gaskiya banji dadi ba" Ummi tace"ba haka bane baby gani nayi ko sari uku bekai ba da kika bani 30million kawai sai in tunkari ki da zancen kudi shiyasa na kyaleki kar jama'a su d'auka dan bani na haifeki ba nike niman cinye miki dukiya" IMAN tace"haba ummi nifa yarki ce da kike bawa kulawa fiye da ya'yan cikin ki please ki daina bin maganan mutane bari in d'auko wayata muje in gan bankers din Tana tashi ummi tabi bayanta da kallo shiko Ahmed zuwa yayi ya tafa da ummi yace"ai wanan shawara full proof,CE" Washe gari Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naki ne MISS ILYAS of GORGEOUS WRITERS FORUM marubuciyar Abar so hakika naji dadin karrama ni da kikayi ta hanyar bani littafikin gaba d'aya domin the whole pages is dedicated to me.thanks dear 🅿1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahi Rahmanir Rahim Washe gari da asuba mutane suka cika kofar gidansu d'an iya dan rakiyarshi wasu har kidi suke da gwangwani suna rawa yau zasu rabu da annuba domin be ragawa kowa ba ga dukan yaran mutane koda kuwa sun girmeshi Hayaniyarshi ya tada shi daga barci a hankali ya bude idon shi ya tashi zaune a karamin katifan shi Karamin madubi ya jawo a wani d'an kujera ya kalli fuskarshi nan ya gan sumar kanshi ya hargitse da sauri ya jawo comb ya gyra tare dasa maklin a brush ya fito a sakar gida yayi brush sanan ya d'auki sinsiya ya fara shara yana wakar wizkid Iyane ta fito ta d'an rusuna tace "rankashi dade ka tashi" Murmushi yayi yace"eh iya ina kwana sai kuma ya sake kallonta yace ya naga kamar kin runsuna kafin mu gaisa kullum haka kike yi iya" Shafa kanshi tayi tace"ba runtsunawa nayi ba abu zan d'auka "ta kare magana da nuna me wani kusa tace"kaga kar wani ya taka" Zaiyi magana ta kstseshi da cewa ya nike ya nike jin hayaniya a waje?" Murmushi yayi yace"yan rakiya ne kuma ni tafiyar yamma zanyi " Tace"OK har dasu mudi zaka?" Yace"no da sule kawai zamu domin su mudi abbansu be yarda suje ba" Tace"Allah ya taimaka" Yace"amin" Tace"yanzu zaka tafi?" Yace"no sai da yamma yanzu zan fita in sanar dasu"ya kare magana da bude sakatar gidan Yana budewa yace"sannuku yan bakin ciki kun zo ku raga makiyin Ku" Megari ya hango tare da alhaji bala yace"abokan cin mushe Ku karaso mana"gaban megari ne ya fadi dan tsoro yake kar ya tona me asiri so yake ya lallabashi ya bar garin dan ya samu sakat Karasowa yayi yace"zuwa mukayi mu raka ka garaji" D'an iya yayi murmushi yace"ba yanzu zan auce ba sai da yamma,ka koma gida kasa a soyo min kaza da zanci a mota" Megari yace"angama" Kallon alhaji bala yayi yace"so nike ko koma gida kasa a dafo shinkafa da babban tukunya" Alhaji bala zaiyi magana megari ya katseshi da cewa"za a yi inda kake so " Yana barin garin ya shiga cikin garin zumba dan siya waya MASARAUTAN MALI Mutane ne cike a garin kowa na harkan shi yanayin garin zai tabbatarma akwai yunwa da mulkin zaluncin kuma masifa ta taba fadawa a garin Cikin gidan sarautar na shiga bude baki nayi ganin irin kyau da sarin gidan ga dukiya an narka babu karya gidan yayi ba karya Cikin palace din na shiga ma'aikatane kowa na aikin shi Wani kujera na gani yana kyalli da alamu da zinari aka kerashi Wani dattijo na gani a kujeran da wata kyakawar mata gefenshi suna cin apple hankali kwance wanda in ka musu kallon saf zaka fahimci sun kwana biyu amma saboda kudi da mulki baka gane hakan Fitowa nayi nan nayi tozali da wata mahaukaciya a rana a d'aure hanunta na jini ga yunwa da kishin ruwa Wanda saboda tausayinta sanda nayi kwalla domin babu Wanda zaiyi tunanin ta taba zama GIMBIYAR garin Fitowa sarkin yayi ganin rana ta fadi yace "Ku bata ruwa kadan ta sha da abinci a maidata a kulle Dogarin dake runtsune tunda ya fito jiki na rawa yace" toh rankashi dade Allah ya ja zamanin ka" Ko kallonshi beyi ba ya shige ciki fadawa suka take me baya D'anga ta yayi yana hawaye domin wani lokaci in ya tuna karamci da taimakon talakawa irin na Gimbiya a lokacin da take mulki da mijinta mai martaba sai kawai ya fashe da kuka domin a rayuwar shi bai taba kawowa a ransa akwai randa zai wahalal da Gimbiya da karfinshi ba sai dai ya zaiyi dole ya bi umurni ko ya rasa ranshi A hanyar shigar da ita yayi karo da kamila d'aya daga cikin baiwar gidan da tray din abincin Ta kalle Abu tace"wai yaushe zalincin nan zai kare a ce sheka 25 ana azabtar da mutum har ya fita hayyacin shi saboda azaba" Rufe mata baki yayi yace"ke karki bari a jiki kisa mu shiga uku kedai je ki bata abinci a natse Tace"toh" Ita dai gimbiya sai kallonsu takeyi Kamila na shiga ta bude kula abinci ta fara bata Ganin bata sauri yasa gimbiya saka hannu biyu-biyu ta fara luma har tana shakewa Fashewa da kuka kamila tayi na tausayin ta Kawai sai taji ta fara lallashinta ta hanyar sa hannu a kanta tana girgizawa LUMBU ZUMBA Waya d'an iya ya siya da kudin hajiya na dubu 25 tecno screen Android a shagon yasa aka sa me wakoki na turawa da na Nigeria sai wakan westlife shine gaba da umar m sharrif Kanana Nokia ya siya guda biyu na yar dubu shida yana gama siyayya ya dawo Yana dawowa ya mikawa iya waya da layi a ciki Yace"saboda suyi waya" Tace"ranka dade ina ka samu kudi"ba tare da ya bata amsa ba ya jingina da bango ya lumshe ido Hakan da yayi yasa ta fahimci baya son tambayar dan haka taja bakinta tayi shiru Ganin tayi shiru yasa shi bude ido ya ciro wayarshi yasa earphone ya fara jin wakan westlife na I HAVE A DREAM" Karfe 4:pm ya gama shirin shi yayi kyau yayi kwaliya cikin farin 3/qutr da riga ja sai farin takalmi sai kamshi yakeyi a sakar gida ya tsaya yana kiran sunan iya yana combing sajen shi Fitowa tayi tace"har ka fito toh muje in raka ka" Yace"toh" Gidan saude ya biya wanda mijinta ya rasu ya bata dubu goma yace"taja jali" Sanan ta biyosu a baya zuwa gidan maigari A nan suka tarar da jama'a ana jiranshi ga kulolin abinci Da kanshi ya rabawa jama'a especially wanda yasan abinci na gagaran su harda naman kazan Megari ne ya kalleshi yace"ya baka ci ba?" Yace"dama bani zanci ba so nike Ku samu lada kaida abokin ka alhaji bala domin babu kyau kana dashi kuma makocin ka na kwana da yunwa yanzu ka dubi fuskokin su zaka gan suna farin ciki wanan kadai ya ishe mai tunani,dan Allah Abba na roke ka da ka fara mulkin adalci ina son ka zama sanadiyar da wani zaiyi farin ciki" Jikin megari ne yayi sanyi domin tabbas ya ji farin ciki daya ga jama'an shi na murna " D'an iya yace"na tafi kar muyi dare" Kidi aka farayi kowa na rawa hardashi d'an iya iya dai komawa gida bayan d'an iya ya bata kudi D'ayan Nokia ya bawa mudi yace"zasu yi ta waya" Waka suke kowa na murna in ka cire talkawan gari da indo da jummalo dake kukan barin shi gari A haka suka isa zumba ya shige a kori kura yana murna sai dai kuma gabanshi na fadiwa kamar dai wanda zai sallame farin ciki Motar na tashiwa suka koma inda mai gari ya sauke wata ajiyar zuciya tare da ajiye numfashi A mota sai waka yake ji sanin halinshi yasa sule shareshi Ana kaiwa gwada yace"a sauke su shi ba zai shiga gari a cikin a kori kora ba Kafin mu shiga birni bari muji Wanene d'an iya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Plsease share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naku ne masu comment da sharhi hakika ina matukar jin dadin comment dinku keep it up because challenge din shine dadi littafi marasa comment kuma ina yin ku domin ko bakuyi ba wasu nayi Kuyi hakuri da rashin reply wallahi group's sun min yawa ne kuma duk ana comment da sharhi in nace duka zanyi reply toh bazan samu damar yi muku typing ba amma ina karantawa kuma nasan masu yin comment please a min uziri Ina godiy da addu'oin,ku Allah ya barmu tare 🅿1⃣9⃣&2⃣0⃣ Bismillahir Rahmnir Rahim MUSLIM MOHAMMED MAHMUD Shine cikeken sunan shi D'an ne ga mai martaba sarkin Mali Mansa Mohammed mahmud Wanda yanzu ya ratsu Kankan shi shine Mahmud musa Wanda ya gaji sarauta a gun kakanishi Yara hudu kawai ya haifa mata biyu maza biyu da khadija rayhanatu da mohammed sai Ibrahim da. matanshi biyu hajiya sadiya itace ta farko ita ta haifi Ibrahim da khadija sai Rayhanatu Ita kuma hajiya maryam d'anta d'aya shine Mohammed Hajiya sadiya mata ce mai matukan son mulki da wulakanta talaka domin gadonta Ibrahim ya ci sai dai matan ba ruwansu Ita ta tusawa Ibrahim mugun hali da kyama d'an uwanshi Mohammed Hjiya maryam ko ba ruwanta kullum bu rinta ya zama d'an na gari Ibrahim shine babba shine babba kuma shi ya kamata ya gaji sarautar mali amma saboda mugun hali da rashin tsoro Allah ga kyaman talaka da mugun zuciya kuma ya taso da son mulki Babu inda mahaifisu baiyi ba dan ganin ya canza shi amma abin ya gaggara tun yana d'aukan abin wasa har ya fara damun shi ganin shi zai gaji sarautar Mali da ke kasar Mali Domin babu ranan da yarima Ibrahim ba zai cirewa wani ko wata hannu ko kafa ba akan dalilin da bai taka kara ya karye ba sam-sam bashi da hakuri,infact bashi da quality din sarki Sab'anin Mohammed dake kaunar talakawa kwata-kwata abin duniya bai dameshi ba ga sanin ya kamata da imani da tsoron alla a komi yafi Ibrahim both ilimin boko da Islamic Hakan yasa mai martaba MAHMUD ya fara niman mafita domin baya son talakawanshi su fuskanci rayuwar tozarci in yabar duniya Hakan yasa shi niman shawara a gun aminin shi kuma wazirin shi malam yusufa Babu wata boyewa ya zayyana me hallayen yarima Ibrahim wanda kowa ya sani Ba tare da dogon nazari ba waziri yace"me zai hana yarima Mohammed ya gaje ka tunda be sab'awa doka masarautan Mali ba?" Shiru mai martaba yayi na d'an lokaci domin a zahirin gaskiya yana son yarima Mohammed ya gaje shi amma kuma baya so ya haddasa kiyyaya a tsakanin su Dan ya fahimci yarima Ibrahim zai iya kau da koma waye dan ya zauna akan kujeran Amma kuma dole ne yayi tunanin masarauta da talakawan gari domin yasan baza su ji dadin mulkin yarima Ibrahim ba Kallon waziri yayi yace"zanyi tunani nan da gobe" A ranan mai martaba ya sanar da maryam hukuncin da yake so ya yanke kwata-kwata bata so ba domin tasan hakan na nufin sa yarima Mohammed a asari domin tasan halin hajiya sadiya da d'anta in kan zancen sarautar ne zasu iya hallaka mutum Haka mai martaba yayi ta lallashinta har ta amince A lokacin yarima Mohammed na scotland yana karatu Bayan kwana uku mai martaba ya sanarwa mutane gari tare da ajiye wasiha akan in ya mutu yarima Mohammed ne zai gaje shi Ba karamin farin ciki jama'aMali sukayi ba har da had'awalima Labari ya iske hajiya sadiya nan fa hankalinta ya tashi tare da alkawarin zata d'au fansa abinda mai martaba yayi mata ta hanya kwacewa d'anta birth right dinshi Shiko yarima Ibrahim saba bakin ciki sanda yayi zazzabi domin baya son yayi missing masarauta mai dukiya irin Mali Sai dai ya d'au alkawarin zama a kujeran sarautan koda hakan na nufin zai kashe Mohammed ne Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda su Mohammed sukayi Hutu zai dawo gida domin yana son yayiwa mai martaba magana aurenshi da course mate dinshi Aisha Yana dawowa bayan wasu kwanaki ya sanar da mahaifinshi maganar aurenshi da Aisha yar Saudi balarabiya ce wanda ta rasa iyayenta sanadiyan hatsarin mota Ta gaji dukiya mai yawan gaske gun mahaifanta kuma tana matukar son yarima Mohammed Sai dai fa yana sanar dashi mai martaba ya Nina bai amince ya auri Aisha ba sai ya fara auren yar masarautan Mali daga baya ya auri Aisha Hakan ba karamin girgiza Mohammed ya ba domin a iya saninshi sarki ne ko kuma mgajin sarki ya zamawa dole ya auri yar garinshi Amma da yake yaro ne mai biyyaya yasa ya amince A cikin wata uku aka aurawa mohammed wata yariya naja'atu Naja'atu ya'ce ga d'aya daga cikin dogaran gidan sarki kuma budurwa ce ga Ibarahim amma mai martaba be sani ba Kafin aure naja da Ibrahim suka had'a plan din hallaka Mohammed Maman Noorul Hudah Luv u my fans Please share [18/07, 00:01] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to Anty shamsiya 🅿2⃣1⃣&2⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan auren Mohammed da naja mai martaba ya shiga jinya mai sanani na rashin lafiya Hankalin Gimbiya ba karamin tashi yayi ba domin tasan in babu mai martaba garin ya gama rushewa Ganin ciwon ba na tashi bane domin kullum sanani yake yasa mai martaba yin murabus tare da kiran Mohammed ya dawo ya amshi sarauta ba karamin tashi hankali yarima Mohammed yayi ba domin kwata-kwata a rayuwar shi bai taba kawowa a ranshi zai gaji sarautar MALI ba domin bashi da ra'ayin zama sarki Amma babu inda ya iya haka ya dawo aka nade shi sarki MALI a ranan anci ansha anyi hidima Yarima Ibrahim ko ya bada goyon baya dari-bisa dari har mai martaba nata murna dan bai taba tunanin komai zai zo cikin sauki ba haka Bayan sati d'aya da nadin yarima Mohammed a kujeran sarautar MALI Wanda aka kerashi da zinari wanda yanzu shine sarkin MALI Aka d'aura auren naja'atu da mohammed duk da baya sonta amma bai taba nuna mata hakan ba domin baya so ya shiga hakinta ko ya tuzartata Mulki yake cikin hikima da kare hakkin na kasa dashi domin mutum ne mai adalcin gaske Mutane na jin dadin mulkin shi domin har ya so yafi mahaifinshi Yayin da mai martaba ke asibiti a London a nan Allah ya me rasuwa yan garin da iyalanshi sunyi kuka domin tabbas anyi rashin mutum mai gaskiya Sai dai ya zasu yi duk mai rai mamacine Lokacin da zasu rubuta jarabawa na karshe mai martaba Mohammed yaje Scotland ya rubuta tare da barin amana garin a hannu waziri Bayan sun gama ya auri sahiban sa Aisha Tare suka dawo da ita ya nuna mata part dinta sanda ta shiga ta gaida su Gimbiya sadiya da mahaifiyarshi maryam kafin ta tafi d'akin naja'a bata nuna mata wani kishi ba har suka zauna suka yi hira Sai dai fa tunda yarima Ibrahim ya sauke idonshi akan Aisha ya ji yana sonta hakan ya kara hura wutan kiyyaya da yakewa mai martaba da hassada Rayuwa mai kyau da sari suke gudanarwa kasancewar dukansu biyu masu illimi ne Shiko Ibrahim kullum burin shi ya hada ido da Gimbiya Aisha Ita kuma ta lura da kallon da ya ke mata hakan yasa ta tsaneshi ko ta ganshi Sai ta canja hanya A na cikin haka Allah ya bawa gimbiya Aisha ciki murna a gun mai martaba babu adadi Domin mutum ne mai son yara gashi har yanzu naja'atu shiru abinda be sani ba naja'atu baso ta haihu dashi domin tasan bazai dade a mulki ba zasu kashe shi Itako Gimbiya hadiza matar yarima Ibrahim yaranta biyu duk mata hakan yasa ya tsaneta domin a gunshi bata da amfani Itama ta gaji da hali irin na yarima Ibrahim Haka rayuwa ta cigab da tafiya inda cikin Gimbiya Aisha na wata biyu Amma kawai an waye gari cikin ya zuba Ba a jima ba Allah ya sake bata wani ciki shima ya zube Wasa-wasa sau hudu tana ciki yana zubewa a lokacin amintaciyar jakkdiyarta hafsat (iya) ta fara zargin gimbiya naja'atu domin ta lura duk randa cikin zai zube toh a daren ko yammaci rana gimbiya nja'at zata kawowa gimbiya Aisha ziyara da abinsha Toh inshaalla a dare ko safiyar ranan cikin zai zube Hakan yasa ta d'aukan alkawari in gimbiya ta sake ciki toh zata bala'in sa mata ido Hafsa matar d'an waziri ne mai suna imrana Imrana babban abokin mai martaba ne Mohammed tun suna yara suka taso hakan yasa aka bashi wuri a gidan sarautan kuma a nan yake aiki kuma zai iyayin koma dan ya kare rayuwar shi Haka yasa shakuwa mai karfi ya Shiga tsakanin hafsat da gimbiya Aisha itace jakkadiyarta Cikin ikon Allah a lokaci d'aya gimbiya Aisha suka samu ciki da hafsat Sosai hafsat ke kula da gimbiya ko abinci aka kawo sai ta d'and'ana kafin a ta bari gimbiya Aisha ta ci Hakan ba karamin mamaki yake bawa gimbiya ba sai tace"haba hafsatu meya haka?karki cemin baki yarda da mutanen gidan nan ba?toh a ma takaita ansa wani abu baki tsoron ke kici ki ki mutu? Murmushi hafsat tayi tace"zan iya ba da rayuwata danke ki rayu da abinda ke cikin ki,kina da kirki da mutanta d'an Adam ga kaunar talakawa da marayu rasa irinki d'aya kamar rasa mutane dubu ne gomma ni in mutu domin ko ina raye bani da karfin aikata alheri kamar ke" Gimbiya naja'atu ko wanan hanya duk hanyar da zata bi dan ganin ta zubar da cikin gimbiya Aisha tabi amma ba nasara domin har abinda ta zaba bata ta sha ta bata amma cikin yaki cirewa sai d'an ciwon cikin da tayi Mai martaba ko sosai yake addu'a yayin da gimbiya maryam mahaifiyarshi ke bawa Aisha kulawa Cikin ikon Allah har cikin ya shiga watan haihuwarshi tare da cikin hafsat Yayin da makiya damuwarsu shine me za a haifo mace ko namiji?"kullum da fargaba suke kwana suke tashi A daren yau gimbiya ta tashi da nakuda inda da k'yar ta haifo d'anta namiji kyakyawan gaske wanda be baro komai na mahaifinshi ba in ka cire haske mahaifiyarshi Yaron da ya zo da abubuwan mamaki domin yazo da wani bakin tabo a bayan shi wanda a camfi garin duk wanda ya aka haifa da irin tabon ko a inane toh bazai mutu ba sai ya zauna a kujeran sarautan MALI Domin mai martaba nadashi a hannu Hankali makiya ba karamin tashi yayi ba ganin an haifi namiji kuma da tabon sarauta Gimbiya sadiya tace"lokaci yayi da zamu fito fili dan kwace kujeran sarautar Mali" Drawer ta Ciro ta fito da wata d'an karamin kwalba ta mikawa naja'atu Tace....... Please kuyi hakuri da errors bani da lokacin editing bana jin dadi Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page naku ne yan new Hausa writers group ina jin dadin comment dinku 🅿2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bismillahi Rahmanir Rahim Mika mata kwalban tayi tace"wanan da kike gani gubane me kashe mutum a hankali kisa me a abinci a cikin kwana uku zai mutu kuma babu wanda zaiyi zargin mu muka kashe shi" Yarima Ibrahim yayi murmushin yace"shiyasa nike sonki umma" Tafawa sukayi suna murna Washe gari randa aka gimbiya ta haihu hafsat ta haifi d'an namiji Naja'atu ta samu nasara sawa mai martaba guba a abinci kuma yasha A kwana uku ya zama muttace a daki babu wanda ya sani Jin shiru bai shigoba yasa gimbiya Aisha damuwa domin kowani safe sai shigo ya duba ta da MUSLIM sunan yarima da aka haifa kenan haka mai martaba yayi me hud'uba Hakan yasa ta fita ta tambayi naja'atu ko ya shigo part dinta Naja'atu tace"a'ah bata hada ido dashi yau ba amma suje su duba" Suna zuwa suka ganshi a kwance kamar me barci Gimbiya Aisha ta karasa gaban shi da MUSLIM a kafadarta ta fara jame kafa Amma shiru Hannunshi ta d'aga amma sai ya saki Jiri ne ya dibeta tayo baya zata fadi naja'atu ta tarota tace"lafiya"tayi tambayar a sigan makirci Cikin tashin hankali gimbiya Aisha ke sanar da ita mai martaba ya mutu Ai sai ta sake ihu tana birgima Itako gimbiya Aisha kasa kuka tayi idonta yayi fari Sol yayinda ta kame a gu d'aya Mutuwar mai martaba ya girgiza mutane MALI Kowa ka gani yana cikin farin cikin Labarin na samun hajiya maryam ta fadi da sauri aka kaita asibiti sai dai itama rai yayi halinshi domin dama tana fama da hawan jini Kuka sosai Aisha tasha Ko sati d'aya ba ayi ba da rasuwar mai martaba yarima Ibrahim ya fara damun waziri akan ya kamata a fara shirin bashi sarauta Waziri yace"za ayi shawara" Sai dai mutane garin basu so ba har zanga zanga sukayi Jin shiru waziri baiyi me magana ba ya sashi zuwa ya sameshi Waziri yace"a gaskiya yarima baza a baka sarauta ba sai ka canja halinka balle ma yanzu akwai magaji shi za a nada sai mahaifiyarshi ta tayashi ruko har ya girma haka dokan yake" Ba tare da yayi magana ba ya kalli guard dinshi Kawai sai ya ciro wuka sai wuyan waziri Nanfa waziri ya fadi mutatce Imrana da yaji ihun mahaifinshi ya fito shima a take aka me yanka rago Yarima ya fito a part din tare da kudirin kau da duk wani da kawu me gargada a hanyar cikan burin shi zai na zama a kujerar sarautan MALI Hafsat da taji komai domin tana leke ta window Tana ganin fitarsu ta fita da gudu taje part din gimbiya Aisha amma tana zuwa ta tarar da ita a hargitse Tace"lafiya?" Gimbiya tace"ta yarima ki tafi dashi karki bari komai ya sameshi domin yanzu naji gimbiya da sadiya suna hiran kashe shi" Zatayi magana gimbiya Aisha tace"babu lokaci ki tafi dashi please domin jiya Ibrahim ya zo part dina yana kokarin yi min fyde da k'yar na tsira yau naso mu bar garin nan amma ance an toshe duk wata hanya" Jiki na rawa hafsat ta goya yarima ta rike d'anta dako sati beyi ba a duniya sanan ta fita A hanyar fitar ta sukayi karo da naja'atu tace"ina zaki da yarima?" Tace"shiyar mu zamu dan ya bar AMMIN shi tayi barci"ta karashe magana da murmushin karfin hali Tace"OK" Ai shigar hafsat ko minti 20 baiyi ba ta fara jiyo hayaniya ta window ta leka nan ta gan yaran yarima Ibrahim tasan kashe yarima aka zo yi Jikinta ne ya fara rawa ta fara niman mafita gashi sun kusan karasowa Kallon yarima tayi ta gan barci yake cikin kayanshi na alfarma Kallon d'anta tayi wanda shi kadai ya rage mata a duniya Kawai hawaye ya fara bin kuncinta a gurguje ta tubesu ta sawa d'anta Mohammed wanda akayiwa huduba da sunan mai martaba tasawa kayan yarima Sanan ta cire nashi ta sawa yarima D'aukan yarima tayi ta zauna ta Ciro nono sai zufa takeyi ta fara bashi kamar ba wanda ke tsorace ba Dai-dai nan aka turo kofa yarima Ibrahim ya bayana sungunawa tayi tace"Allah yaja zamani yarima" Wanka mata mari yayi yace"sarki dai" Da kanshi ya kalli d'an hafsat dake kwance cikin kayan yarima yace"zuwa nayi in kasheka da hannu domin inyi mulki hankali kwance wani yawu mai daci hafsat ta hadiye Ai kuwa yankan rago yayiwa Mohammed ba tare da sanin cewa ba yarima bane Yana barin wurin hafsat ta saki kuka mai cin rai A daren ranan yarima Ibrahim yasa aka fara konawa jama'a gidaje da gudu suke fita zuwa gidan sarki Nan ya fito yace"in suna son su samu zaman lafiya su sunguna su kirashi da suna sarki" Da sauri suka sunguna wanda yaki a kashe sh Wani tsoho babu inda ba ayi dashi ba ya runtsuna yaki yace"shi sarki kawai zaiyi wa wanan gaisuwan" Yarima Ibrahim yace"toh ai nine sarki" Yace"karya kakeyi domin sarki da yafi ko wani sarki na nan a wanan fada kuma shi zaiyi magani ka da azalumai irinka shine wanda aka haifa dan ya tozarka da kuma azalumi shine wanda ba zai taba sungunawa wa azalumai ba" Dariya yarima Ibrahim ya kece dashi yace"ai na kashe shi" Gimbiya dake jinsu ta fadi summamiya Shiko tsohon yace"ba za ka mutu ba sai ya tozarta ka a doron kasa shima haka lokaci kawai ake jira"kashe tsohon yayi Sanan ya sallame mutane garin wanda wasu sanadiyar wanan wutan sun rasa yan uwansu Yana barin wajen direct dakin Ammi yayi a kwance ya sameta har ta farfado yaje zai rungumeta ai sai ta dauki flower vast ta buga me a kai jini ya balle me Yace"me zai hana ki soni"ya karashe magana da k'yar Nuna shi tayi da yatsa tace"hey karya kakeyi in hada jiki da jaki irin ka wanda besan Allah ba" Duk dani lallashi yayi amma taki Hakan yasa yaba da umurnin a kulleta in rana ya fito a fita da ita har sai ya fadi a shigo da ita kuma kar a bata ruwa ko abinci sai ana ya fadi har randa ta amince" Hafsat na ganin haka ta fara kokarin barin garin domin ba a bari ta gan ta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Please share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakine kawata MAMA AHMED nagode da kaunarki a gareni 🅿2⃣5⃣&2⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Hafsat na ganin haka ta fara kokarin barin garin domin abin na Ibrahim babu sausauci Amma sai dai babu hanyar guduwa ga tausayi Ammi daya addabe zuciyarta tana tunanin barinta a wanan halin sai dai akwai saro mai sanani a dakin ammi (gimbiya Aisha) Dabara tayi ta hanya yiwa d'aya daga cikin mai gadin magana mai suna Abdallah magana Yace"zai taimaka mata ta gudu dan shima a daren yau yake shirin guduwa Amma sai dai su bar ammi domin akwai tsaro mai tsanani a inda aka kulleta Wanda ba a fito da ita sai rana fito sanan in ya fadi amaidata Dare nayi abdallah ya zubawa yan uwanshi abu a drinks barci ya daukesu a agurguje ya je ya kwakwasawa hafsat window ta fito tare da sawa yarima MUSLIM nono a baki dan karya tsala ihu Cikin ikon Allah suka fita gari ta hanyar bin daji ba karamin bakar wuya suka sha ba kafin suka kai titi Wani mota suka gani irin motoci da ake shigo da kaya amma in legally suna d'aukan mutane Nan suka tsaya tare da tambayar ina mai motan yayi?" Yace"Nigeria" Ba tare da dogon nazari ba suka shiga hafsat da kafanta ke dingan jini saboda tafiyar da tayi ta ciro zinari a jakar kayanta ta bawa me motar domin babu kudi hanunta Kwana uku sukayi a hanya domin sai dare motan ke tafiya in gari yayi haske su huta cikin kwana na uku suka shiga Nigeria a new bussa mai motar ya ajiye su sanan yayi tafiyarsa Yarima muslim ko zazzabi ne ya kamashi sosai sai kuka yakeyi Abdalla ne ya samo wata a kuri kura da zata shigo minna da k'yar ya rokesu suka rage musu hanya sai dai a hanyar bida suka samu hatsari mai tsananin gaske A take driver da sauran mutane suka mutu Itako hafsat ta bugu a kai ta dade a daji kafin ta bude ido Zaro ido tayi ganin ta a daji ga kanta da jini a zabure ta mike ta fashe da kuka tare da duba ko ina tana niman yarima Muslim Amma bata ganshi ba zaman dirshan tayi a kasa tare da sakin wani irin kuka take kewar d'anta abdallah ya lullubeta Kamar ance kalli can ta hango yarima kwance babu alamun komai ya sameshi Dariya mai hade da kuka ne ya sub'uce mata da gudu ta karasa inda yake ta d'aukeshi tare da rungumeshi Duba gefenta tayi ta gan gawan su abdallah ba tare da tabbatarwa ko ya mutu ba ta bar wajen domin yamma ta farayi A titi ta tsaya tana niman taimako amma ba motar da ta tsaya ga jiri ya fara dibanta Har ta fara karaya da za a taimaka musu cikin ikon Allah wani mota ta tsaya Kallonta mutumin yayi yace"ina zuwa" Shiru tayi tare da fashewa da kuka domin bta San inda zata ce masa ba Dattijon yace"subhannaallah meya faru?" Cikin kuka tace"ka taimaka ka kaimu inda zaka" Yace"toh Ku shigo tana shiga yace"ni sunana malam idi ko zaki iya bani labarin ki?" Nan iya ta fara bashi labari daga farko har karshe domin haka kawai taji ta yarda dashi Babu abinda malam idi yakeyi sai salati domin har kwalla yayi Tafiya mai tsawo sukayi kafin suka isa garin lumbu dake kauyen zumba Gidanshi ya kai ta ya tare da bawa matarshi labarin su itama ta tausaya musu Nanfa aka bata daki a gidan dama d'akuna biyu ne domin malam idi bai taba haihuwa ba Soyayya malam idi ke nunawa MUSLIM ya d'aukeshi kamar d'anshi Bangaren abdallah ko ashe be mutu ba wani mutumi ya taimaka me Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yarima Muslim ke samun kulawa a gun Abba watoh malam idi Shekara biyar da zuwansu hafsat garin Allah yayiwa matar malam idi rasuwa Bayan wasu watanni gudun kar a zarge su domin su biyu ne a gidan Yasa malam idi niman aure hafsat ta amince Shiko MUSLIM sai girma yake kuma iya bata kiran sunan shi sai ranka Dade domin gani take laifine ta kirashi da sunanshi kuma sosai take girmamashi Malam idi ko d'an iya yake kiranshi D'an iya ya task da rikici da daru Gashi tun a karaminshi ya addabi garin lumbu Bayan shekara ashirin da zuwa su garin d'an iya ya zama saurayi kyakyawan gaske sai dai fa ya takurawa azaluman garin babu kamar megari da ya maidashi kamar kakanshi domin tun yana laifi ana kaishi gidan maigari ya hukuntashi har ya kai ga ko an kirashi bai zuwa sai dai megari ya aka a d'aukoshi Hakan ma wani lokaci in ya aika be zuwa Abba ko yayi ta fada an takura mashi yaro Iya ko tayi ta masifa tana zagin megarin Shiko megari kap garin babu Wanda yake shakka kamar malam idi D'an iya nada shekara 25 Allah yayiwa malam idi rasuwa Ba karamin taba hafsat mutuwan yayi ba D'an iya shima haka Ganin babu me d'aurewa d'an iya gidi yasa megari fara hukunta d'an iya Sai kuma ya fito da wata sabuwar iskanci in maigari ya hukuntashi in suka hadu da d'anshi ya bashi kashi Babu abinda d'an iya ya tsane kamar megari ya aiko gida a kawo shi Hakan yasa yayiwa mai gari barazana da duo randa yasa aka kawo shi wallahi sai ya lalata me yar'shi jummalo Sanin jummalo tana sonshi kuma zata iya biye me yasa megari natsuwa Sai dai fa d'an iya ya takurashi ya hanashi mulki inda yake so domin da yaci zarafi wani ko wata zai fuskaci hukunci a gun d'an iya D'an iya zai iya kwana da yunwa dan wani yaci abinci Shi dai baya son rashin adalci da wulakanta talaka D'an iya baya son yin aiki amma yana son zama billionair secondary school kawai yayi a kauyen nasu Babu Wanda d'an iya ya sawa ido kamar me gari da alhaji bala domin abokanai ne tare suke take hakkin talakawa Har ya kai matakin da in megari yaji sunan d'an iya sai gabanshi ya fadi domin d'an iya baya shakkar binshi har gida ya cime mutunci In yayi magana ko yunkurin koransu garin sai d'an iya yayi me barazana ga mugun d'aurin gidin da yake samu gun iya mai masifar gaske D'an iya fari ne Sol domin fatan mahaifiyarshi ya biyo ga kyau na hakika domin kyau har tasu tayi yawa ga gayu D'an iya yana da son kudi kuma shi yana sha'awar mace data girmeshi Ga tsoron mutuwa abokan su kenan hudu sule,mudi,musa sai dai yafi kusanci da sule Yanzu shekarun shi 25 kuma yana yawan mafalki da wata yariya da kuma wata mahaukaciya Wanan kenan Sauran bayani kwaji nan gaba Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to DALA NOVELS GROUP 🅿2⃣7⃣&2⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cigabab labari A garin gwada d'an iya yasa me akori kura sauke su suka shiga motar minna Da misalin karfe 6:30 suka isa minna a garajin aka sauke su Jaka d'an iya ya bude ya ciro wani farar takarda ya kwashi noban a waya ya fara trying amma ba ta shiga ba Sai wani cika yake yana basarwa Shiko sule ko kulashi baiyi ba ya jigina jikin mota Can anjima yace"ya dai noban beje bane?" Yace"eh noban inuwa be shiga" Sule yace"toh ya za ayi yanzu?" Yace"ban sani ba bari mu tare abun hawa" Zaro ido yayi yace"ya kaimu ina?" Ba tare da yayi magana ba ya fara tafiya ya tare mashin Da sauri sule ya bishi D'an iya ya kalli mai mashi yace"anguwan da yafi kowane sari zaka kaimu inda akwai shaguna masu dinki" Mai mashi yayi shiru ya tunani inda yafi yawan shagunan dinki Can yace hawo muje f-layout ne Hawa yayi ko kula sule beyi ba Ganin zai tafi ya barshi yasa sule hawo bayanshi Juyowa yayi yace"meya haka sauka ka tare naka" Sanin halinshi yasa sule sauka ya tare wani aka jasu A f-layout aka sauke su mai mshin din ya nuna me wani shagon dinki mai shegen kyau an rubuta Fabulous fashion designer shagone da Sai wani da wani ke kai dinki wuri domin mai shagon ya iya dinki Sai dai akwai jamus (Ai sai ka canja hali malam fabulous domin kayi babban baki) Shiga sukayi ba tare da d'an iya yayi gaisuwa ba ya tunkarin wani yaro yace"kai ina oga ka?" Yaron ko ya d'au dinki suka kawo domin ya ganshi ya sha gayu Da sauri ya kira oga fabulous ya zo Kallonshi d'an iya yayi yace"kaine me shagon?" Yace "nine" D'an iya yace"zuwa mukayi mu koyi aiki nawane"kallonshi fabulous yayi yace"ina iyayen Ku?" D'an iya yace"kai ina ruwanka da iyayen mu ka fada mana kudin kawai " Fabulous yace"dubu biyar-biyar da create din minerals da cabin biskit" Yace"hada mana lissafi zakayi koni kake so in siyo minerals din" Kallonshi oga fabulous yayi daga sama zuwa kasa amma yaron yana mai kwarjini" Yace"dubu 7/7 " Ciro kudi d'an iya yayi ya bashi dubu 14 tuni fabulous ya was he baki domin yana da masifar son kudi Yace"toh yaushe zaku fara?" Yace"yau" Yace"yau kuma" D'an iya yayi tsaki yace"toh mai zai hana bashi kake binmu in baza ka iya ba ban kudina danni bana siyan takura da kudina" Fabulous ko kara tura kudin yayi aljihu yace"babu damuwa" Mamakine ya kama sule amma kuma ba abin mamaki bane in ya tuna kadan kenan daga aikin d'an iya sai one thing for sure yasan zuwan d'an iya shagon zai sa fabulous babban asara domin sai yayi asaran abinda yafi dubu 14 Foam ya basu d'an iya ya cika A shagon suke tambayar wani yaro inda zasu sami d'aki mai saukin kudi Yaron yace"babu sai ga shagon nan kusa damu amma yan cirani na zama amma sun tashi" Yace"OK nawa ne" Yace"dubu d'aya duk wata" Ana tashi a shago yaron ya kaisu gidan mai shagon suka karba" Bayan sun huts sunyi wanka domin akwai d'an karamin bayi a waje Wanda masu shaguna ke amfani dashi Fitowa sukayi suka taka zuwa tayi village juction inda ake sayarda abinci Sule yace"d'an iya ban gane ba mu da muka zo garkuwa me ya had'a mu da shagon tela" D'an iya yace"ai dan kar ayi zarginmu zamu koyi dinki kuma kasan na fadawa iya abinda zai kawoni kenan kuma wata hudu ta bani in koya in koma ka ga ai dole na koya da rana da daddare muyi aikin mu" Dariya sule yayi yace"Lanka naja amma ina tausayin wanan ogan namu domin besan halinka bane ya karbe ka" Ko kulashi beyi ba suka siyi abinci suka koma Bangaren IMAN ko hajiya sai tasanta takeyi da dabara IMAN ne ta fito cikin bakin jallabiya tayi masifar kyau tayi rolling da jan mayafi da flat jan takalmi sai farin medicated glass da dake idonta saukowa tayi da handbag Ahmed na ganinta ya taso ya rungumeta tare da cewa"lil sis har kin fito kenan?" D'an tureshi tayi cikin dabara tace"yes yanzu zan tafi school ina da lectures da zanyiwa underground student "ta kare magana da sakin murmushi Yace"OK ko na kaiki ne?" Tace"no ai mota ta na nan" Har zata tafi ta ji muryar ummi tace"baby karki cemin har zaki tafi kenan ba tare da kin yi breakfast ba?" Tace"no ummi iam late I have a class" Ummi tace"no dole ki ci abinci domin bazan barki da yunwa ba" Zata yi magana ta katseta da cewa"the student can wait dear your health is more important " Dawowa tayi ta zauna tana turo baki sai shagwab'a takeyiwa ummi Murmuahi ummi tayi ta fara feeding nata fried irish da egg sausage sai tea Ba wani abinci ta ci ba tace"na koshi ummi bari inje kar in makara" Tace"OK but is like you are forgetting something dear" Murmushi tayi dan ta gane me ummi ke nufi Dawowa tayi tayi mata kiss a goshi sanan ta bar gida da murna Allah ya bata ummi mai sonta Tana fita ummi tabi kofar da harar a tare da sakin ajiyar zuciya Ahmed yace"ummi you are the best manupulator kin gama siyan zuciyarta in fact you are the devil himself" Dariya tayi tace"tanks for the compliment but in your on part you are moving too fast baka tunanin zata gane domin yanayin da kake rungumeta is too close" Yace...... Gaskiya zan ajiye labarin nan saboda baku comment da sharhi kuma sai ana comment nike jin dadin typing.comment dinku yayi min kadan Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [19/07, 12:24] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan nakune fans dina na Facebook inajin sakwanin Ku 🅿2⃣9⃣&3⃣0⃣ Bismillahi Rahmanir Rahim Yace"ummi wallahi na masu ne in jita a arms dina cause I love her sexy body" Ummi tace"that can wait cause yanzu lokacine da zamu rabata da dukiyarta ba lokaci shirme ba ka bari in munci nasara sai kayi abinda zakayi da ita by then she is the one that will be under our feet not us" Yace"iam dreaming of that day" Tace"soon because i have another plan yanzu zan kira barrister Abdallah "ta kare maganan tare da dialling noban shi Bugu biyu ya d'auka tace"ka zo yanzu da takardun will" Barrister Abdallah Dake breakfast da iyalanshi sanda gabanshi ya fadi Mami tace"menene kuma?" Yace"wanan hatsabibiyar matan ne ta kirani wai inzo da tarkadun copy din wills din" Tace"wanan mata anyi yar iska da masifa yanzu duk irin kaunar da IMAN ke Nina mata da d'anwainiya dasu ita da agolanta baza su hakura ba" Yace"zuciyarta babu Allah" Tace"me zai hana ta zo mu zauna tare sai a korasu tunda ba gidan ubansu bane" Yace"IMAN bazata yarda ba cause hajiya ta gama siyan imanin ta an koransu a gidan zai iya jawowa IMAN Matsala kilama ta ratsa ranta bana son nayi kuskuren da nayi akan d'an uwanta MARWAN gashi ya shiga duniya babu wanda yasan inda yake hajiya TURAI is very dangerous " Mami tace"toh Allah ya kawo mana agaji" Yace"amin" Da misalin karfe 8:30 ya isa gidansu IMAN A falo ya tarar da ummi tayi crossing legs da gongoni Climax a hannu tana sha Gaisheta ysyi ba tare ba tare da ta amsa ba tace"zauna so Nike muyi magana akan inda za ayi transferring dukiyar shegiyar yariyar nan zuwa sunana" Yace"hajiya kamar Inda na fad'a miki ne abbanta kafin ya bar duniya ya ajiye wasiha akan sai tayi aure zata iya canja komai na dukiyarta kuma bayan yayi in written ya kuma yin video kin gan bamu da ikon yin komai yanzu" Tace"toh miye shawaranka?" Yace"shawara na shine mu yi mata aure da Wanda zaiji maganar mu inda zamu samu juyashi inda muke so" Tace"wanan hanya ma tana da kyau amma we have to be carefull wajen zab'e" Yace "toh me zai hana a hadata da Ahmed?"ya kare magana cikin fadiwar gab dan beson ta yarda dan ya fada ne Dan kartayi zarginshi" Tace"no Ahmed bashi da hankali zai iya messing things up cause na lura yana rawar kai akanta" Yace"hakane" Tace"na bar komai a hannu ka and don't try to act smart with me" Yace"me zai sa inyi betraying dinki babu ni da za a ba 10percent in mukayi nasara ai nafi ki son mu kwace dukiyar nan" Tace"zaka iya tafiya" Yana fita ta d'auki wayarta ta kalla ko kira zai shigo amma shiru A fili tace"wanan sexy boy din har yanzu be kira ba" Ihsan ne ta shigo tace"ummi ya ne?" Tace"kalau daga ina? Tace"wallahi daga porthacort wurin birthday party na wata kawata" Ummi tace"amma baki sallame ni ba" Tace"ai gashi na dawo ina yar ki?" Tace"ta tafi makaranta"tabe baki ihsan tayi tace"wai yaushe za a gama da itane?" Ummi tace"soon" Ihsan race"zan shiga in huta" Ummi race"OK" Ahmed ma ya shigo da budurwa ya shige part dinshi bayan ummi tayi me gargadi duk abinda zaiyi yayi da wuri ya fito kan IMAN ta dawo" Kirana ne ya shigo wayarta ta kalla wayar tare da sakin murmushi ganin sugar boy din ta ne Picking tayi tace"mu hadu a hotel"ta katse kiran Bangaren IMAN ko karfe 7:57 ta isa makaranta a gurguje ta shiga aji da already student sun zauna 8:am na bugawa ta kulle kofan aji ta fara musu lecture Sai dai fa duk wanda taji yayi magana sai ta koreshi waje sanin bata tolerating yasa student natsuwa Tana gamawa ta rubuta test a board Ta fara yi musu dictating quetion 30minit test sukayi kafin sukayi summiting ta bar ajin A jikin mota ta jingina a mota a haka kawarta ilham ta sameta suka fara hira Wacece IMAN? Maman Noorul Luv u my fans Please share [19/07, 12:25] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan nakune yan group din NIDA YAYA SUDAIS inajin dadin cooment dinki 🅿3⃣1⃣&3⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim IMAN SHEHU ISAH shine cikeken sunanya ya'ce ga Alhaji sgehu isa mai naira attajiri ne domin is one of the richest man in Africa Su biyu mahaifanta suka haifa da ita da kaninta MARWAN IMAN sun taso cikin gata da soyyayar iyayensu Abban IMAN cikakken bagware ne d'an naija state amma baya samun zama kasancewar yana da companies da factory industries over the world Mahaifiyarta kuma yar Cameron ne tunda ta haifi marwan haihuwa ya tsaya mata Kuma shi yana son kari domin a ganin shi irin wanan dukiya gamma ya tara yaran da zasu gaje shi Hajiya fatima bata nuna damuwa ba itama ta bashi shawaran ya kara aure Aiko ya yanke shawara kara aure Nan yasa friends dinshi su fara me cigiyar bazawara A lokacin da ya kara aure IMAN Nada shekara ashirin da biyar MARWAN kuma ashirin da uku Shiyasa ma ya yanke shawaran auren bazawara dan baya son auren sa'ar yar'shi Cikin kankanin lokaci aka hadashi da hajiya TURAI bazawara da mijinta ya rasu ya barta da yara biyu Ahmed da Ihsan Babu b'ata lokaci aka d'aura aure Lokacin da akayi auren IMAN na lodon tana karatu MARWAN kuma India Baya IMAN ta gama karatu ta dawo kawai sai ta tarar abbanta ya kara aure da farko taso ta tada daru amma ganin umman nata da ummi suna zaman lafiya yasa tayi shiru Kullum ummanta cikin nasiha take akan ta zama me hakuri da girmama na gaba da ita ta d'auki ummi kamar mahaifiyarta domin ta haifeta A hankali shakuwa ta fara shiga tsakanin ummi da IMAN Wanda bandan Allah ummi ke kulata ba tana yi ne dan cikar burinta Ummi na kokarin nunawa IMAN so har IMAN ta kwashe kayanta ta koma part dinta A lokacin da IMAN keda 26years samari suka fara niman aurenta sai dai sai an saida magana kwana biyu a ji shiru Wanda duk aikin ummi ne ita ke Shiga da fice akan maganan aure da ruguzashi A hankali mugayen hallayenta ya fara bayyana Abba ya fara ganewa domin ya gane dukiyarshi take so Kuma gashi bata samu ciki ba duk da itama taso ta haihu me amma ai ba ayiwa Allah shishigi wanan shine kuskuren da Abba ya aikata Ganin abin nata karuwa takeyi ta fara threatening dinshi indirectly yasa shi saurin rubuta will (wasiha) Wanda lawyer shi alhaji abdallah shi yayi komai da wasu lawyers Barrister abdallah yana da kusanci sosai da Abba domin Abba shi ya taba taimaka me daga wani hasari da yayi shekaru 25 da suka wuce a hanyar bida lokacin da ya shigo Nigeria A lokacin daya taimaka me baya iya ko magana ya kusan shekara a asibiti Bayan ya samu lafiya Abba ya kawoshi gidanshi ya sa shi a makaranta da lesson teacher kasancewar yayi secondary a can MALI yasa ba a wahala ba aka sake me register waec cause be taho da komai nashi ba Bayan ya rubuta yaci Abba ya turashi waje dan karatun lauyer Cikin ikon Allah ya dawo Abba yayi me aure ya bashi gida shine kuma lauyer shi Abba bays boyewa abdallah komai dan ya d'auke shi a matsayin d'an uwanshi A gurguje aka hada will aka bawa warewa MARWAN nashi da IMAN Sai dai manya companies din masu kawo kodade sosai Yace"kar a baiwa IMAN sai tayi aure kuma alhaji abdallah yayi me alkawarin zai samo mata miji na gari" Jiki sanyaye yace"in Allah ya yarda " Wata ranan alhamis da dare Abba na kwance da umma dan a d'akinta yake yaji hayaniya a bayan window shi yana lekawa ya gan yan fashine Mamaki na ya mamayeshi ta inda sukayi suka beating security din gidan Dole sai da hanun d'an gidan Murya Ahmed yaji yana cewa"zaku shigane kamar fashi kuka zo sanan Ku halbe su shida matan shi ummina zata sallame Ku Salati Abba yayi ya fara trying noban police amma ba a amsawa Noba commissioner yayi trying amma be Shiga Jikin na rawa dan yama rude ya kalli umma dake kwance zufa na karyo mata Kiran barrister abdallah yayi bugu biyu ya d'anga cikin magagin bacci Abinda da Abba ya fada me ne yasa shi ya tashi firgit yace"what" Abba cikin kuka yace"na baka amanar yarana ka rikesu kai kadai na yarda dashi yanzu ka kula da dukiyata nayi kuskure karin auren da nayi saboda dalilin niman haihuwa na manta Allah kadai ke bawa wanda yaso a lokacin da yaso na manta da akwai mutane dayawa masu nima kamarni Wanda addu'a su su samu ko d'aya ne amma na samu biyu na raina" Da sauri ya katse kiran jin an turo kofa Yan fashi ne suka shigo bayan anyi disconnecting cameras din gidan Jansu a kayi waje a falo ya tarar da IMAN kwance tana kuka Hajiya ma duk a kwance suke da Ahmed,ihsan, Suka sawaI MAN bindiga akai suka ce ka bamu kudi ko mu kasheta Cikin rawar jiki yace"zan baku kome kuke so amma karku tabata Suka ce"ina kudin yake" Cikin rawar jiki yace"a bedroom dina"sashi gaba sukayi zuwa ciki ya nuna musu sanan suka dawo Suna dawowa suka halbeshi da umma Kara IMAN ta sake sanan ta fadi sumammiya Ganin ta sume hajiya ta kece da dariya tace"lokaci yayi da zan juya duniya da dukiyar alhaji" Wani dariya Ahmed yayi yace"plan one sucessfull" A gurguje ta sallami yan fashion suka bar gidan lokaci karfe 2:30am Suna barin gidan barrister abdallah ya shigo da yan sanda a falo suka tarar da ummi da IMAN kwance a sume Ummi da ciwo ac goshi Wanda ita ta jiwa kanta D'an dube-dube sukayi kafin polisawa suka kira ambulance aka kaisu asibiti Bayan kwana biyu IMAN ta samu lafiya lokacin har anyi jana'iza iyayenta kuma MARWAN ya zo Tasha kuka ta gaji inda ummi ta kara janta jiki tana bata kulawa kamar ta goyata Bays wata d'aya da rasuwar ummi ta kira barrister abdallah ta sanar dashi manufanta da kuma kudirinta na so ta mallaki dukiyar su IMAN Ga mamankinta sai taji yace"nawa ne nawa kaso I mean wani riba zan samu " Tace"ashe kaima d'an gari ne 10percent" Yace"ki kara" Tace"10 din dai ai ba karamin kudi bane" Yace"it ok" Kallonshi tayi tace"dont try and add smart because one wrong move from you will cause you the life of you precious daughter" Yace"in nine bani da Matsala sai dai fa alhaji ya rubuta will kafin ya rasu" Zata nashi amsa IMAN ta sauko ta kwanta jikinta tare da cewa"daddy ina wuni?" Yace"lafiya ya,jikin?" Tace"fyn" Yace"good" Yana fita ya kira abokan aikinshi ya canja sunan duk wani kamfani dake under sunan MARWAN Zuwa wani foreghn name cikin kwana goma aka gama duk wani formalities din Shine zaune da ummi tace"tunda sai tayi aure za a iya transferring kudin toh me zai hana a yi min transferring din dukiyar MARWAN tunda baya nan yana India" Yace"toh ai sai yayi signing some papers" Tace"OK zansa IMAN tasa ya dawo in ya dawo sai kasan inda za ayi yayi sighning papers din ba tare da yasan name ba" Yace"OK" Bayan kwana uku barrister Abdallah yace"sunyi waya da MARWAN yace ya rigada ya sayarwa foreigners da companies amma zai dawo ya d'auki IMAN bayan itama ta sayar da nata su koma London da zama"ya kare maganan da satar kallonta yana nuna mata transaction din a tab nashi Tace"what?ai be isa ba wallahi domin bazai kara takuwa Nigeria da kafafunshi ba balle ya d'auketa su tafi na yarda nayi asaran nashi dukiyar amma bazan bari ya hanani na IMAN ba" Ba karamin girgiza maganata yayiwa jikin barrister abdallah ba amma sai ya dake yace"toh miye abinyi?" Tace"kaje sai na nime ka" Jiki a matukan sanyaye ya bar gidan tare da fargaba me zata yiwa MARWAN Direct wajen boka suka je akayi asirin da zaisa MARWAN ya manta IMAN itama haka Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda IMAN take lecturing a Niger state college of education under the department of art and social science kuma tana lectures a A b u Zaria alliated to c o e minna undergraduate lectures Ummi ko sai indirectly take ans miliyoyi a gun IMAN Kuma yanzu sunyi nasarar amsa gidaje biyar a gunta da companies hudu wasu a Lagos wasu abuja domin IMAN ta yarda da ummi sosai IMAN tana da ilimi sosai sai dai tana da tsasauran ra'ayi she has no tolerance for laziness Tana da son girma sosai ga raini Tana da principles da in haka daure ba bazaka iya zama da ita ba Dukiyar mahaifinta ba dameta ba domin ita a rayuwa tana son lecturing job amma tana kula da companies din mahaifinta Bata wasa da lokaci domin bata zuwa class latti shiyasa ko da minti d'aya student yayi latti zata koreshi Bata dariya da student gudun karsu rainata sai dai tana bala'in shiri da Ilham yar shekara 20 yariyar daddy barrister Abdallah zan iya cewa ita kadaine kawarta ita dinma wata rana IMAN rainata takeyi Sam-sam bata shiri da ihsan dan ihsan bata da tarbiya ga kawu samari gida bata sa ido a karatu hakan yasa IMAN ta kureta a makaranta da kanta ta cika mata foam din sallama dan ta kamata tana expo ba tare da tayi la'akarin yar ummi bace Hakan ba karamin taba ummi yayi ba amma bata nuna ba sai ma goyon bayan IMAN da tayi IMAN har mari takeyiwa ihsan in tayi ba dai-dai ba ummi na jin zafi amma sai basar tana ganin na d'an lokacine Ahmed ko ba karamin sha'awar IMAN yakeyi ba amma ummi ta hanashi ya sanar da ita IMAN bakar mace ce irin bakin nan me shining domin har kyalli Hutu take Kyakyawa ce ajin farko tana da tsayi da d'an jiki ga figure mai d'aukan hankali tana da hips sosai amma beyi yawa ba sai manya boobs Tafi sa gown irin su Arabian gown turkey da dai sauransu bata son hills domin tana da tsayi Babu hanyar da daddy be biba da tonawa ummi asiri a gaban IMAN amma taki hakan yasa shi tunani d'aukan mataki Ummi ma ta fara gajiya action take jira Wanan kenan Toh fans ga ummi,ga IMAN,ga kuma daddy sai d'an iya Jira kawai suke a hura husur wasan ya fara Cigaban labari Ina labarin d'an iya a shagon fabulous? Mu hadu a next page Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nake ne yan MAMAN NOORUL HUDAH FANS PAGE 🅿3⃣7⃣&3⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Fabulous yace"kasan me kayan ne da kake cika baki" Yace"koma dai wacece nasan mutum ce nifa dama ba gugan zanyi ba nadai kunna iron din in yayi zafi in kira wani ya goge babu Wanda ya kai in me guga" Baki sake fabulous ke kallonshi yana tunani dole ya nimo kudi ya sallame shi in ba haka ba zai kora me customer Suna tsaye mai kayan tazo fabulous sai kame-kame yake D'an iya ya kalleta yace "kene mai wanan kayan? Tace"eh nine" Yace"toh ta kone" Tace"what?" Yace "ya kike yi kamar wanda ya rasa hannu ko kafa kaya ne fa ba rayuwar mutum ba" Ai kallon fabulous tayi ta fara zazzaga me ruwan masifa da cewa"sai an biyata" D'an iya yace"in ma masifa zaki yi ni zaka ma domin ni na kona miki kaya, hajiya wani tsoho na gani zai ketere kwata na taimaka me toh ashe na ajiye iron din jikin kayan sai ta kome toh yanzu kin fison kayan ki ya zauna d'ai shi kuma ya fadi?"shiru tayi Shiko zama tayi a kujera ya jingina da bango ya lumshe ido Gajiya tayi da tsayuwa tace"gaskiya fabulous bazan kara kawo maka dinki ba ka kona min kaya kuma ka wanan balarabe yaron naka yayi min rashin mutunci wallahi in badan ina zaton aljani bane da na me rashin mutunci" Fabulous, yace"nima kallon aljani nike mishi shiyasa yake min rashin mutunci ina gan ko a can shine sarkin su yaro sai izza da fa'ari kamar wani sarki"duk a ranshi yake magan A fili yace"hmmm hajiya kiyi hakuri zan San dabaran da zanyi in gyra miki" Tace"toh na baka zuwa yamma "sanan ta juya ta wuce Fabulous ko key din mashin dinshi ya d'auka ya haye sai banki" Sanda d'an iya yaji alamun sun wuce ya bude ido ya kunna wayarshi tare da jona me earpiece ya fara jin wakan m shariff jinin jikina Yana ji yana tuna dream girl dinshi Bayan wasu mintina sai ga fabulous ya dawo kudi ya Ciro dubu goma sha hudu ya mikawa d'an iya yace"na sallame ka kafi karfi na malam MUSLIM ku ke ganin mu bamu ke ganin Ku ba " Amsa yayi ba tare da yayi magana ba ya kirga kudin ya gan sun cika Yace"kwana nawa mukayi a shagon nan?" Yace"kwana 12" Ya ciro dubu uku ya bashi yace"wanan shine kudin ka " Yana gama maganar ya bar shago ya koma masaukin su a kwance ya tarar da sule zazzabi ya rufeshi da k'yar yake numfashi d'an iya ya taba jikinshi ya ji da zafi yace"tashi ka je kayi wanka kafin in dawo" Magani ya siyo me a chemist da abinci Ya dawo ya tarar har yayi wankan yace"ga abinci ka ci sai ka sha magani " Shinkafa ce da mai da yaji kallon dan iya yayi yace "kai baza ka ci bane?" Yace"ci na ci nawa ko" Bayan kwana biyu sule ya samu lafiya ya ji garau Sule ne zaune d'an iya na kwance a tarbuman ya lumshe ido sanin ba barci yake ba yasa sule cewa"yanzu ya zamuyi ne mun kwanta ya kamata mu fara abinda ya kawo mu" Ba tare da ya bude ido ba D'an iya yace"ai yanzu car wash zamu fara zuwa wanki mota na shiroro road ta wanan hanya zamu san manyar dake kawo wanki mota sai mu fara garkuwa dasu na tambaya ance manya mutane ke kai motorci wuri" Sule yace"toh a ina zamu yi ta kaisu?kuma ya zamu tsara abun?" Juya me baya d'an iya yayi kamar baji mai yace ba Sule a ranshi yace"wanan akwai d'an bazan miskilancin har ya zame mishi cuta" Washe gari da asuba suka fita zuwa car wash Already d'an iya yayiwa mai wajan magana suna zuwa ogan yace"ka iya mota?' D'an iya yace"eh menene?" Yace"kai aikin ka shine kayi ta kaiwa masu motorci motan su in an wanke" Yace"toh"tare da sakin murmushi da yasa kumatun shi losawa domin irin haka ya fi so IMAN ne ta fito cikin shirinta na zuwa aiki tana fita taje gaban motar da tafi so ta tsaya tana tsaki tace"motan nan yayi datti" Ummi tace"toh ki shiga wani mana ga motaci a gidan nan harda Wanda suka fishi tsada new models" Shagwab'e fuska tayi tace"iam in love with this car because it was a gift from my dad" Kiran driver tayi tace"ga makulli ka kai mota wanki ka gaya musu in an wanke a kawomin school" Yace"OK hajiya" Ummi tace"ki bari Ahmed ya kaiki mana?" Tace"no bari driver ya kaini tunda ga drivers a gidan sun goma" Ummi tace"ok come and give me a peck" Tana pecking dinta ta shige mota driver yaja sai M&I factory aiki tayi sosai tana sanin takardu wanda sai ta karanta takeyin shi Sai misalin 2:m ta gama a gurguje ta bar MARWAN & IMAN factory M&I ta fito driver ya jata sai c o e domin tana da lectures by 3:pm Shiko d'an iya offices yake ta delivering mota da taimakon wani yaron Dan ana so yasan addrees" 4:pm ogan yace"zai kaiwa wata mota a c o e Yace"toh"makulli aka bashi ya Shiga yaja ko jiran yaron neyi ba domin da safe ya nuna me makaranta kuma an bashi card dinta in yaje ya kirata A mota ya bude radio ya fara jin mota yace"ga irin rayuwar da nike so gaskiya masu kudi na jin dadi motar nan ta burgeni" Yana shiga makaranta ya tambayi department of art of social science Aka kwatanta me Yana zuwa ya gan jama'a dayawa dams department din yafi ko wani department population shiyasa ake kiranshi gidan biki Waige-waige ya farayi daga Mesa ya hango wata zaune a kujera a gefen aji tana making paper Kara bude ido yayi dan sai tayime kama da dream girl dinshi Goge ido yayi dan tabtarwa nan fa ya gan ita ce din ce Yace"oh my God so you exist bazan bari wanan chance din ya wuceni ba Da Sauri ya fara karasawa inda take har yana tuntube Yana zuwa ya Maman Hudah Luv u my fans Please share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan nakune yan group din phena pinkly page 🅿3⃣9⃣&4⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana zuwa ba tare da tunani komai ba ya rungumeta A razane IMAN ta mike ta tureshi tace"who are you?" Murmushi yayi yace"what do you mean who iam? a human being ofcourse,you silly iam MUSLIM the guy in dream" Kallon mahaukaci tayi me tace"you are mad" Yace"yes i am mad but madly and crazy in love with you" Student ko sun zagaye su ana kallonsu abinda ya kara b'atawa IMAN rai domin ya gama da ita gaban students dinta cikin matukar b'acin rai Tace"what do you want from me?" Yace"ok i will go straight to the point love,it simple IAM IN LOVE WITH YOU"ya kare magana da sakin wani murmushi Kallon gefenta tayi ta gan mutane sun cika tace"what the hell kana da lafiya kuwa" .yace"lafiya kenan me kika ka ce"ya kare magana yana kokarin ruko hanunta a fusace ta d'anga ta wankawa d'an iya mari A firgice ya d'ango kanshi ya kalleta da brown eyeball dinshi da yayi ja kamar garwashi Yace"you slap me?" Ta d'aga hannun kuma zata kara marin shi tace"and i will slap you again you son of a beach" Hanun ya rike ya murd'ashi baya yace"don't you dare call my mum a beach or you regret coming to this world Zuwa security sukayi zasu jashi amma sai ya wasar dasu Ya nuna ta da yatsa yace "take note I will take revenge for this humiliation" sanan ya turata ta fadi kasa Ilham da fitowarta kenan daga lectures domin student ce a school din ta gan an turo IMAN Da gudu taje ta taimaka mata tabi bayan d'an iya da kallo Shiko barin wajen yayi ya shige motar IMAN Tace"hey that my car"ko jinta beyi ba" Mikewa tayi ai sai student suka kece da dariya dama haushi take basu Ilham na ganin haka ta ja ta zuwa office dinta Suna kaiwa ta fashe da kuka tace"ilham ki gan abinda kanin bayana yayi min ya ci mutuncina wallahi sai na koya me hankali" Ilham tace"toh ya nagan ya shiga motar ki?" Ba tare da tayi magana ba ta ciro waya a jaka ta kira car wash yana shesheka Tace"waye kuka ba motar ya kawo min" Yace"Muslim sabon zuwa ne" Tace"oh shiyasa kuka ce ya ci mun mutunci ko?"labarin komai ta bashi Yace"dan Allah ki yi hakuri zamu sallameshi" Tace"kun ma kanku dan daga yau zan daina kai muku motata ta wanki"ta kashe waya Yana kaiwa car wash ya mikawa ogan key Ogan zaiyi magana ya katseshi da cewa"yanzu zamu tafi" Kiran sule yayi sake wanke mota yace"ta so mu tafi"babu musu ya bishi A hanya sai tambayar shi yake abinda ya faru amma ko kula shi baiyi ba Har suka isa masaukin su ya kwanta zuciyar shi na zafi Bangaren ummi ko Itace zaune a falo da wani Dr tace"Dr saddiq an samo alluran?" Yace"eh an samo in aka mata in 3days zata loosing sanity dinta ma'ana zata haukace,bazata dawo ba hankalinta ba sai anyi mata alluran anti dot dinshi kin ganshi nan" Karba tayi tace"good" Ahmed yace"yanzu yaushe za a mata allauran?" Tace"gobe ni kuma,kafin ya fara affecting dinta nikuma zansa a sace ta a tursasata tayi signing papers din M&I factory" Ahmed yace"bravo sauran kamfanin in ta haukace barrister abdallah zai samo mata miji dan trafering documents din property din" Washe gari da sassafe d'an iya ya fita dan niman shagon gyran mota dan yanzu aikin zai fara Tafiya take t ana dube-dube har zai sallake titi wata mota ta sha gaban shi har zai fara masifa ya gan hajiya ta bude glass Murmushi tayi tace"hello handsome" Yace"hy" Tace"ina ta expecting calls dinka but shiru" Cike da izza yace"ni bana kiran mutum sai dai a kirani in kin gan na kira mutum toh na da amfanin shi" Tace"OK shigo mana in sauke ka a inda zaka" Shiga yayi ya zauna a gaba Tace"handsome me ya kawoka minna" Zaiyi magana wayarshi tayi kara iya ce Yace"ina wuni iya?" Tace"lafiya ranka ya dade ya harkoki ina fatan ka fara iya wani sbu a harka dinki?" Yace"eh iya amma na bar dinki zan nimi wani aiki" Zatayi magana ya katseta da cewa"iya zan kira ki anjima"dan yasan zata tambayi dalilin shi na barin yin aiki tela Kafin ma tayi magana har ya yanke wayar Bin wayar tayi da kallo tana tunani tabbas akwai abinda ya kai d'an iya birni ba aikin tela ba dan tasan haka kawai ba zaiyi aikin ba Ummi ta kalleshi tace"ina zan sauke ka ko muje hotel mu shakata ne zan baka ko nawa ne? " Kallonta yayi daga sama zuwa kasa sai ya basar kamar beji ba Tace "wani shago kake dinki" Yace"na bar tela yanzu makaniki zan koya" Tace"me zai hana ka yarda dani nikuma ko nawane zan biyaka" Yace"hajiya ni zan iya yin komai domin kudi amma badan zina" Kafin tayi magana wayarta yayi kara Ahmed ne Tana d'agawa yace"ummi su Sammy sunyi tafiya fa sunje robbling a Enugu a bank yace it will take them a month kafin su dawo domin sai komai ya lafa" Tace"toh was zai sace mana ita?"sanda tayi magana ta tuna su biyu ne a motar Kallon d'an iya tayi shima kallonta yake Kawai tace"zan kira ka anjima" Tana yankewa d'an iya yace"wa za a sace miki?" Cikin rashin gaskiya ta fara inda Inda Yace"ni zan miki aikin in kin amince" Murmushi tayi dan da farko ta d'au zai tada hankalin ne Hoto ta fito dashi a bag dinta tace"gata nan" Tana bashi ya gan hoton enermy dinshi ne IMAN Murmushin gefen baki yayi a ranshi yace"wanan ko kyauta sai in sato miki ita" a fili kuma yace"million d'aya" Tace"ok no prob"a ranta tace" wanan yaron da son kudi yake ni yar iskace in baka million d'aya" Tace"zan nuna muku inda zaku kaita ba komai nike ba illa kusata tayi signing din wasu takardu da ta gama sai Ku saketa Yace"OK yaushe zamu saceta?" Tace"gobe muje in nuna maka inda zaku kaita" Yace"toh" Wani gida ta kaishi a d'an cikin daji kadan Gidane amma ba gama ginawa ba sai dai ansa kofa da roifin har floor anyi da ceiling kadan ya rage a gama aikin Tana nuna me ta fito tare da fad'a me inda zai same IMAN da lokacin da zai saceta A gaban wani shago da ake gyran mota ta ajiyeshi ya fito yayi wa ogan magana zai fara koyan gyra tare da biyan komai Ya koma gida a kwance ya tarar da sule Kudi ya Ciro a aljihu yar dubu bandir biyu Yace"... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Please share [21/07, 00:20] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naku ne yan group din jini d'aya 1&2 ana mugun tare 🅿4⃣1⃣&4⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"tashi na samo aikin miliyan d'aya" A zabure sule ya mike yace"what a ina?" Yace"aikin da ya kawo mu GARKUWA Zamu yi da wata yariya gashi har an bani advance" Sule yace"wow amms in gudun a kama mu domin ban manta dukan da muka sha ba" Tsaki yayi yace"in baza kayi ba ka fadamin" Yace"na isa?ai da na isa da kaina da yanzu na sufa a lumbu" Yace"good" Yau da misalin karfe 6:30 IMAN ta dawo daga makaranta ranta a mugu b'ace ga idanunta a mugun kumbure saboda kukan da sha,domin itafa a gunta ba karamin wulakanta ta akayi yau ba abin haushima wanda ta girma ya zo gaban jama'a ya nuna yana sonta gaskiya an cuceta Ummi ta kalleta tace"dear meya same ki haka ne?" Tace"babu komai kai na ne ke ciwo" Tace"ya za ayi ki cemin babu komai bayan ga idonki sun kumbura alamun kinyi kuka?" Tace"wani abu na tuna"gaban ummi ne ya fadi a ranta tace"karda d'an uwanta ta tuna" IMAN ne ta dawo da ita daga duniyar tunanin da ta fad'an tace"zan shiga ciki ina jin zazzabi"kafin ummi tayi magana ta haye Tana shiga daki ta fad'a toilet a gaban madubi ta tsaya tana kallon kanta Tace"wai a ce kamar ni IMAN SHEHU ISAH yaro karami zai tsaya ya gaya min magana San ranshi gaskiya ya cuce ni" Shima anashi bangaren hakane kwanciya yayi ya lumshe ido yana tunani tun da yake babu Wanda ya taba d'aga hannu ya mareshi amma sai it's dan yana sonta Wallahi sai ya koya mata hankali duk da dai zuciyarshi ta dade tana kaunarta amma bazai bari a wulakanta shi ba Sule ne ya lura da yana cikin damuwa yace"d'an iya lafiya tunda ka dawo na lura kamar akwai damuwa tattare da kai" Lumshe ido yayi ba tare da yayi magana ba Hakan da yayi yasa d'an iya gane ba zaiyi magana ba Ya dade a haka har aka kira sallah magrib sukayi alwala suka tafi masjid Suna fitowa d'an iya yace"muje tunga in siya maka waya" Murna ne ya mamaye sule a hanya su mudi suka kira d'an iya a waya Sawa yayi a speaker suna tafiya suna hira D'an iya yace"ya mutane lumbu ina fatan komai lafiya da mai gari" Musa yace"kalau sun yi kewar ka kuma kowa lafiya mai gari ma ya canja hali kamar bashi ba yanzu duk juma'a sai ya tara jama'a a kofar gidanshi anyi abinci a naci kullum bashi da magana sai na ka d'azun ya amshi number ka amma bata shiga" Murmushin jin dadi d'an iya yayi yace"Allah sarki Abbana dama ni ban taba kinshi ba halinshi ne bana so" Haka suka cigaba da waya har suka yi sallama IMAN ko zazzabi ne ya rufeta domin ta mugun sa abin a rai Kwanciya tayi bayan ta idar da sallah isha'i ta lullube a haka ummi ta shigo ta sameta tace"dear lafiyarki kuwa kuma me kika tuna" Tace"ummi zazzabi ke damuna kuma na tuna iyaye na?" Ajiyar zuciya ummi ta sauke tace"ok bari in kawo miki magani kisha mu gani zuwa gobe in be sake ki ba gobe a miki allura " Tace"toh" Cikin dare misalin karfe 2:30 na dare IMAN ne kwance tana barci sai taji kamar an tashe ta mikewa tayi ta zauna sai kawai ta gan d'akin na juya mata ga wasu irin hallitu da take gani Wani razananne kara ta saki da yayi sanadiyar farkawan mutane gidan Da gudu ummi ta karaso d'akin tace"lafiya baby?meke faruwa ne?" Boyewa tayi bayan ummi tace"wasu mutane ne zasu tafi dani ummi ki taimakeni" Ummi tace"a ina?ni ban gan kowa ba" Ihu IMAN keyi tana razana Har ta fara fizge-fizge ahmed na riketa Kan ummi ne ya d'aure toh me ke damun ta kodai tana da wasu makiyan ne bayansu? Tunani boka ne ya fado mata sai ta saki murmushi tare da cewa"Ahmed ka kula da ita ina zuwa" Yace"toh" Tana barin d'akin ta kira bokanta Sanda tame miss call biyar ya d'aga Bayan sun gaisa tace"ina so na tambaya ne ko anyi nasara a aikin nan ne" Yace"eh anyi nasara wanan karo domin be dade da na gama aikin ba na tura mata aljane da zasu dinga razanata zuwa nan da gobe zata haukace kafin fadiwan rana" Murmushi ummi tayi tace"nagode harda na fidda rai da samun nasara" Yace"ai munyi sa'a" Shiko d'an iya 2:40 ya farka sanadiyar mugayen mafalkai da ya hanashi barci,na ammi da IMAN Sai dai wanan karon IMAN ya gani a cikin rami tana niman taimakon shi Tsaki yayi ya mike ya bude kofa ya fita ya d'auro alwala ya fara tada sallah Yana gamawa ya bude al-qur'ani ya fara karantawa Har gari yayi haske babu wanda ya runtsa cikin IMAN da d'an iya hard a ummi Ahmed ne da ummi a d'aki Ahmed yace"amma ummi ba sai anyi mata allura bako?tunda aikin boka yayi kyau" Tace" za a mata mana me zai hana i can rely on aikinshi kawai domin bana San failure this time around " Yace"but abin zaiyi mata yawa kuma Dr yace there is every possibility ta daina magana in an mata alluran a barta haka please kar kan yayi damage" Tace"who cares?da kasan inda na tsaneta da baka ce haka ba,cikin this week nikeso na kwace komai daga hanunta,domin yau zansa a saceta a tursasata tasa hannun a takardu M&I factory kafin kan ya buga" 8:30pm d'an iya yayi wanka ya fito ya tafi inda zai fara koyan gyra Yana zuwa ya tarar da ogan shi a karkashin wani mota Bayan sun gaisa ya nimi wuri ya zauna Wani ne ya shigo garejin ogan na jin muryar shi ya kara shigewa ciki yace"a ce baya nan" Kallon wani yaro d'an iya yayi yace"meyasa yake boyewa?" Yaron ya kai baki kasa-kasa yace"battery din motarshi oga ya cire ya sayar wata uku kenan kullum in ya so oga sai ya boye" Mutumin ne ya karaso yace"ina oga Ku?" Yaron yace"baya nan" Mikewa d'an iya yayi yaje inda ogan yayi parking maahin dinshi roba-roba ya jawo ya zo gaban mutumin yace"gashi ka tafi da mashin dinshi in ya dawo zai nime ka" Ba ki sake barrister abdallah daya shigo yanzu yake kallon d'an iya domin yana mugun me kama da mai martaba data rasu sarkin tsohon SARKIN MALI in badan an kashe yarima Ibrahim yawa d'anshi yankan rago ba da sai yace d'anshi ne Haka kawai yaji d'an iya ya shiga ranshi Mai battery yace"nagode domin kullum in na zo sai a ce ya fita " D'an iya yace"karka damu in ka tafi da mashin din shi zai nime ka ba sai ka sake wahalan da kanka ba" Ogan na ganin zai tada mashin ya fito a inda take buya D'an iya ya saki murmushi mugunta Mai battery yace"so kana nan ka ce a ce bala nan" Susa kai ogan ya farayi yace"kayi hakuri ka bani lokaci wallahi zan biya ka" Mutumin yace"wallahi bazan hakura ba sai ka biyani tunda baka da mutunci" In takaice muku sanda oga ya bawa mutumin rabin kudinshi ya yards ya tafi tare da alkawarin a sati da za a shiga za a cika me sauran kudinshi D'an iya ko zama yayi ya lumshe ido Lamar bashi ya haddasa fitina ba yanzu Juyowa ogan yayi ya kalleshi yace"me nufin abinda kayi yanzu?" Ba tare da ya bude ido ba yace"adalci meyasa Ku mutane baku da adalci ne?" Ogan yace"toh na koreka a shagona" D'an iya yace"sai me in ka koreni ai dama nasan mutane basu San gaskiya ni kuma in ina wuri hana yarda da rashin adalci da cuta wanan shine halina" Barrister Abdallah ko kallonshi yake kamar TV a ranshi yace"wanan shine Wanda na dade ina nima shi kadai zai iya da hajiya turai" Bayan d'an iya ya amshi kudinshi a gun ogan ya fara tafiya zai bar garejin Sai barrister abdallah ya tare shi Yace.... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [21/07, 00:21] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan na page din naku ne yan NIDA YAYA AL'AMIN fans group 🅿4⃣3⃣&4⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Barrister Abdallah yace"ji mana d'an saurayi" Kallonshi d'an iya yayi saga sama zuwa kasa yace"ina yini sir?" Yace"lafiya lau ya kake?" D'an iya be ce komai ba Yace"so nike muyi magana in babu damuwa" Yace"ina jin ka" Yace"maganar tana da muhimmanci da natsuwa so we need a private place to discussed " Kallonshi yayi yace"hope there is no problem? " Yace"no infact I have a job for you" Yace"ok let go" Barrister Abdallah yace"give me some minuite please bari a gama fixing car dina" Yace"alright Sir " Bangaren IMAN ko da asuba ummi ta kira Dr tace"ya zo yayiwa IMAN allura" Da misalin karfe 7:Dr ya shigo gidan IMAN da ta d'an samu lafiya ta jigina a gado tana shan tea sai ga ummi ta shigo da Dr tace" gata nan dubamin ita ka mata allura if possible a sa mata ruwa cause bana son ganinta a damuwa marainiya Allah ce" Yace"ok bari in bata alluran zata wassake"ya kare magana da kashewa ummi ido domin duk abokan shashancinta ne" IMAN ko sai shagwab'a takewa ummi akan taji sauki a barta basai anyi alluran ba Ummi ta shafa kanta tace"baby kiyi hakuri please ina so ki kara karfine " Da k'yar ummi ta lallab'ata akayi mata alluran Ummi ta roko Dr waje,suna fita ya mika mata anti dot din yace"wanan shine anti dot din alluran makaryin wanda akayi mata yanzu da an mata zaiyi loosing effect on her" Tace"balle ma baza ayi mata ba" Yace"just keep itself may be amfanin shi zaizo nan gaba" Tace"ok my hadu nan da 2hrs a hotel as usual" Yace"kamar kin San I need you,you are the best mama ever" Tayi murmushi ta shige ciki Tana shiga tayi wanka ta shirya ta kira noban d'an iya tace "su hadu are inda ta nuna me" D'an iya dake zaune a restaurant da barrister Abdallah an ajiye me abinci amma yaki ci yace"ina jinka" Dai-dai lokacin da barrister zaiyi magana wayarshi yayi kara yana d'aukawa yace"toh" Kallon barrister Abdallah yayi yace"sorry ina da aiki yanzu nan" Barrister Abdallah yace"ok no prob but bani contact dinka zan kira ka" Yace"ok"tare da bashi digit dinshi Ya bar wajen Direct wajen hajiya yaje ya sameta a gidan da ta nuna me Mika me wani paper tayi tace"wanan shine takardan da zaka sa tayi sighnin kuma ina san haka ta faru in next 2 hours cause I don't have enough time" Yace"ok" tare da kallon takardu Yace" a ina zamu ganta?" Tace"biyoni"binta yayi suka shiga mota Suna shiga ta danna kiran IMAN Bugu biyu ta d'auka tace"hello ummina ina kika shiga babu sallama" Tace"sorry baby an kirani ne a office" Tace"ok" Ummi tace"please baby zaki iya zuwa sauki pharmacy ki siyo min magani blood pressure na I badly need it kuma na kira noba Ahmed bays shiga ko yana gida ki fad'a me in bazaki iya ba dan kema baki jin dadi" Tace"no baya nan ni kadai ne karki damu zanje in siyo yanzu na ji sauki ummi na sha fad'a miki ki daina bari yana karewa" Tace"sorry dear zan kiyaye" Jiki na rawa IMAN ta shirya ta fita Ummi ko kallon d'an iya tayi tace"yanzu zan sauke ka a pharmacy tana parkawa ta shiga ciki ka shiga motan ka zauna a kujeran baya tana shiga ka fesa mata wanan spray din she will loose consciousness for 30minit kafin ta farfado ka kaita gidan ka d'aureta,please karka bari a zarge ka" Yace"don't worry,ina sauran kudina?" Tace"karka damu zan baka" Yace "no problem" A nisa da pharmacy ta parka tana kallo har IMAN ta zo ta shige Tace"gata ta zo jeka" Fita yayi tare da d'aukan spray din ya shiga parking space na pharmacy yana ganin IMAN ta shige ciki ya karasa gaban motan confidently ya bude domin IMAN bata kulle ba Zama yayi a kujeran baya ya hade kafafu yana tunanin hajiya da dalilin ta nasa a kama IMAN bayan yaji tana nuna mata kulawa a waya Kuma da alamu IMAN din na sonta domin a loudspeaker tasa Yace "koma menene ba ruwana wayasan ko rashin mutunci tayi mata take niman d'aukan fansa tunda yariyar bata da mutunci Bayan mintuna IMAN ta fito da ledan magani ta shiga mota Babu b'ata lokaci d'an iya ya mata spray yaja ta gefe sanan yaja motan Cikin gidan ya shiga domin gidan akwai gate ya parka motar tare da budewa ya d'auketa ya shigar da ita ciki Ya d'aure ta kallon fuskarta ya tsayayi Sai kuma yayi tsaki yace"A SANADIN WANAN GARKUWAN zan rama wulakanta ni da kikayi yar raini hankali" Zama yayi ya a wata farar kujera ya jingina ya fara duba takardun yana karantawa Shidai ya gan an rubuta transfer of property sauran kuma ba abinda ya gane kuma sake karantawa yayi still bai fahimci komai ba Kasancewar baiyi zurfi a karatu ba a sekandari kawai ya tsaya Tunani ya tsaya yi a ranshi yace"ni fa bangane komai ba.kuma bana son inyi abinda daga baya zai zo ya dame ni"kallon inda IMAN ke d'aure yayi ya kalli takardan yace"duk inda akayi takardun nan suna da matukan mahimmanci domin mutane na GARKUWA da mutum ne dan kudi amma meyasa ita is just for a signature kai something is not wright" Waya ya ciro ya kira sule yace"ka tare abin hawa ka ce ya kawo ka bayan P D P secretariat ka kirani in kana wajen zan fito please kayi sauri" Sule yace"toh" Kallon kasar takarda yayi sai ya tuna da barrister Abdallah yace"yauwa i remember mutumin d'azun yace"he is a barrister bari in kirashi in tambayeshi ya fahimtar dani" A hankali IMAN ta fara bude idon ta ta sauke su kan d'an iya Zaro ido tayi a tsorace tace.... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [21/07, 13:45] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan na page din na Ku ne yan BRILLIANT WRITERS FANS CLUB 🅿4⃣5⃣&4⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ina ne nan" Basar da ita yayi ya lumshe ido Haushi ne ya kamata tace"wai me na maka ne ka hana ni sukuni,nifa ba sa'ar ka bace kaje ka nimi dai-dai da kai domin na girme ka iam 30 years old kila ma na haifaka"kunsan IMAN da son girma Bude idonshi yayi ya kalleta cikin rainin hankali da son ya b'ata mata rai yace"yes kin haife ni shiyasa kikayi kwantai har yanzu bakiyi aure ba da nayi tunanin rufa miki asiri amma na fasa tunda baki da kirki kuma kin tsufa" Ai ba karamin kunna IMAN yayi ba ta fara kokuwan kwance kanta amma ta kasa Tace"in ka isa ka kwancen ni d'an rainin hankali da na koya maka hankali hankali da ladabi inda zaka girmama na gaba da kai mara tarbiya kawai d'an rainin hammanta,kai karamin d'an iskane da sai ka sato ni zaka rama marin da na maka "hakafa IMAN tayi ta fad'a tana masifa amma ko tari d'an iya beyi ba sai ma lumshe ido da yayi Kallonshi tayi sai kuma ya kara kunnata ganin ya mai da ita mahaukaciya tace"a ce karami da kai ka kalli idon babba ka kirani da tsohuwa eh da baka san na sufa bane ka zo ka tozartani gaban dalibai na ka ce kana sona eh" babu abinda yafi b'atawa IMAN rai kamar tsohuwar da ya kirata Dariyane ya so sub'uce me ya danne yace"dama me ake kiran mutum in ya girma in ba tsoho ba gashi kin sufa nan da shekara biyu fuskarki zai fara tamukewa ki ratsa mijin aure sai dai ayi gwanjon ki a prestige fm" Kuka ta fashe dashi tace" Allah ya isa tsakanina da kai in Allah ya yarda kafin lokacin na yi aure mugu kawai azalumi mai kyaun aljanu da mayu" Dariya ne ya sub'uce me yace"har kin gan kyauna kenan" Tace"ni ina ruwana da kyaun ka nifa in na kalli idonka gabana fadiwa yakeyi dan kana min kama da aljani kuma sai gabana y fadi kilama kana da dangi da aljani wayasan ma ko kakaninka aljanai ne"ta kare magana da yime gwalo ita a dole ta rama Yace"eh din shiyasa nike da yan mata diyawa amma jibe ki baka ga muni ga kuma tsufa kai abin ya miki yawa" Kuka ta fashe dashi sosai shiko ganin tana kunnawa yasashi dagewa yana gaya mata maganganu Wayar shine yayi kara ya d'aga yace"ka shigo ciki straight zaka gan wani gida mai green gate ka kwankwasa zan bude maka ya yanke wayar" Hankali IMAN ne ya kara tashi tace"harda wani ya gayyato su min fyde na shiga uku"tattaro jarumtan ta tayi cikin dakiya tace"kai dan uwarka ka zo ka kwance ni kan ranka ya b'ace kasan koni waye?" Idon d'an iya ne ya canja kala jin an zagi iyan shi abin alfarinshi Juyowa yayi da brown eye ball dinshi da suka koma ja ya fara tunkaranta Ba karamin tsorata IMAN tayi ba da yanayin shi jikinta ne ya fara rawa Yana kaiwa gabanta ya wanka wani mahaukacin mari da yayi sanadiyar da yasa IMAN sakin fitsari a wando Nuna ta yayi da yasa yace"how dare you?" Kuka ta saki cikin kuka tace"dan Allah ka yi hakuri wallahi ban taba zagin uwar wani ba sai yau kayi hakuri na tuba"ta kare she magana da sakin kuma Kallon rigarta yayi ya gan ta jike kasa ya kalla ya gan fitsari na bi Kallon fuskata yayi yace"meye wanan?" Cikin kuka tace"yi hakuri" Yace"nace miye wanan?" Inda yayi magana yasa ta sakin kuka cikin kuka tace"wallahi bada sanina nayi ba kufcewa yayi" Sai kuma ta basa tausayi Cikin kuka tace" na rokeka ka bari na tafi gida hankalin ummina zai tashi kuma bata da lafiya domin ita tace in siyo mata magani" Kallonta yayi yace"mahaifiyarki ce?" Tace"ah'ah ba mahaifiyata bace kishiyar mahaifiyata ce ita ke kula dani domin iyayen na su dade da ratsuwa yan fashi suka kashe su" Kallonta yayi inda gabanshi ke fadiwa yana tunanin ba zai bari tasa hannu a takardun ba har sai yasan abinda ke ciki" Karan buga kofa yaji da sauri yaje ya bude IMAN ko a zuciyarta tana tsine me Sule ne ya shigo suka shiga gidan D'an iya yace"ka duba ta zan dawo nan da 30minit karka bude in anyi sallama in na dawo zan kira ka" Yace"toh" Fita d'an iya yayi ya ciro katin barrister Abdallah a aljihu ya danna noban Barrister Abdallah dake zaune yana tunanin hanyar da xaibi ya ceto IMAN sai ga wayan d'an iya ya shigo D'aukawa yayi yace"hello" Yana d'agawa yace"MUSLIM ne please ina son mu hadu in babu damuwa" Da sauri yace"ok mu hadu a Abdallah chamber a cikin gari" D'an iya yace"bansan wuri ba " Barrister.Abdallah yace"in ka tare abun hawa kace a kawoka Abdallah Chambers " Yace"toh" Har gaba chambers din aka sauke d'an iya ya shiga ciki secretary tayi me jagora zuwa office dinshi Babu b'ata lokacin d'an iya ya ciro takardu a aljihu ya mikame ba tare da yace komai ba Da mamaki barrister Abdallah ya kalleshi yana kokarin budewa Ai yna ganin abinda ke rubuce ya mike Yace" Maman Noorul hudah Luv u my fans Pls share [21/07, 13:46] Maman noorul huda marubuciya: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din na Ku ne yan Almajirai Fans Group 🅿4⃣7⃣&4⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Mikewa yayi ganin sunan IMAN dana hajiya a takardun wanda da IMAN tasa hannu zai komai na M&I ya zama mallakin hajiya Turai Yace"lallai hajiya you are not to be trusted tunda this time around kin boye mun moves dinki" D'an iya yace"takardun miye ne?" Barrister Abdallah yace"ina ka samu?" Yace"wanan ba damuwar ka bane so nike kamin bayani a kai" Zama barrister yayi yace"takardun ne na tranfering factory data sunan IMAN zuwa hajiya Turai"ya kare magana yana kallon kwayan kwayan idonshi domin yana son ya gane yanayin da yake ciki Zaro ido yayi yace"what" Barrister yace"good ina son ka natsu ina son kamin wani aiki" D'an iya yace"aikin nawa dan ni da masu kudi nike harka" Barrister yace"ka duba kap office din nan ka gan alamun talauci"aiki nike so kamin na miliyan hamsin" Cikin d'an iya ne ya murd'an jin an kira kudi mai yawa irin wanda yake so Kallon barrister yayi yace"ina son in yi using toilet" Murmushi barrister yayi yace"in ka fita ba your right akwai toilet" Da sauri d'an iya ya shige yayi abinda zaiyi ya fito Ya zauna yace"wani irin aiki?" Barrister yace"so nike in d'aura maka aure zuwa gobe" D'an iya yace"wani irin aiki kenan?" Barrister yace"zan fad'a maka amma ina son ka fad'a min gaskiyar abinda ya had'aka da hajiya Turai har taba ka wanan takardun Kallonshi d'an iya yayi yace"akan wani dalili zan fada maka?" Yace"saboda deal dina ya fi nata sada" D'an iya yace"sani tayi in sace wata yariya mai suna IMAN in tursasata tayi sighnin document din nan ni kuma ina gudu kar in cutar da ita domin bangane me ke rubuce a takardun ba shine na kira ka bana son in cutar da mutun a rayuwata" Barrister ya kalleshi cikin sha'awar halin shi yana tunanin ya fada me gaskiyan labarin ko ya bari Sai kuma zuciyarshi ta gargadeshi da ya bari tukkuna domin zai iya tsorata Yace"ni dai aikin da zaka min shine zan aura maka IMAN gobe da safe kuma a gidansu zaka zauna ina son kayi monitoring din kowani move na hajiya turai tare da sato min duk wani takardu companies da ta kwace gun IMAN " Yace"gaskiya bazan iya ba" Barrister Abdallah yace"think about the money" Yace"OK kwana nawa zanyi a gidan?" Yace"in ka gama aikin da wuri ko 1month baza kayi ba" Yace"ok" A hankali barrister abdallah ya fara fad'a me plan din wanda a aikace zaku ganshi Wata dakarda barrister ya fito dashi yace"anan zaka sa hannu wanan shine agreement din contract marriage din that zaka saketa latest nan da 3month ni kuma zan biya ma kudinka Karba yayi ba tare da ya duba ba ya fara kokarin sa hannu barrister ya rike me hannu yace"ka dinga karanta abu kafin kasa hannun" Yace"ok" Bayan ya karanta yayi me kyakyawan fahimta Inda be gane ba ya tambaya barrister yayi me bayani Sanan yasa hannu Barrister yace"gobe zan kawo wanda zai dinga koya maka karatu,tafiya,da cin abinci,as in in modern ways" Kallon ka raina min hankali yayiwa barrister yace "harda tafiya da cin abinci sai an koya min?" Yace "babu musu tsakanin mu" Karban takardun da hajiya turai ta bashi yayi ya je gaban photocopy mashin ya musu photo copy sanan ya amshi original ya basu duplicate yace"ya kaiwa IMAN tasa hannu a duplicate din" Yace"ok" Kirane ya shigo wayar d'an iya yana dubawa ya gan hajiya turai ne Barrister yace"sashi a handfree" A speaker yasa hajiya tace"tasa hannu a tarkadun?" Yace"ah'ah taki tsawa amma ina nan ina ta kokari" Tace"don't waist my time cause i don't have time ina so kasa tasa hannu kafin fadiwar rana in taki beat the hell out of her if possible strangle her I don't care nidai bukata ta ta biya" Yace"ok" Kallon Barrister yayi da ayan tambaya zuciyarshi na son sanin waye hajiya a gun IMAN Barrister yace"ka je we don't have time zan gaya maka komai a gobe" Fita yayi yana Sauri Yana fits barrister yayi ajiyar zuciya ya d'auki waya ya dannawa ummi kira Tana d'agawa yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naku ne yan LATEST HAUSA NOVEL GROUP 🅿4⃣9⃣&5⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tana d'agawa yace"hajiya na samo angon wanda zamu iya juyashi inda muke so" Tace"good saboda bani da lokaci an rigada an mata alluran da zai haukatata in less than 2days zatayi loosing sanity dinta" Hawaye ne ya fara gangarowa a idon barrister bai iya magana ba ya yanke wayar Tausayin IMAN ne ya kama barrister wanda be iya danne kukanshi ba Ganin bashi da lolaci yasa shi mikewa ya kira d'an iya Yace"in ka gama da hajiya ka sameni a saftex hotel" Yace"OK" Direct gidan da suka boye IMAN ya je ya tarar da IMAN na kokarin kwance kanta ya kalli sule dake barci hankali kwance Karasawa yayi inda sule yake ya ware hannu ya zuba me tafi a baya A gigice sule ya farka yace"ya hakuri yan sanda na tuba" Kallonshi d'an iya yayi sai yayi tsaki yace"barci ka zo yi ko aiki" Yace"yi hakuri ashe kaine oga" IMAN tace"ka taimaka ka kwanceni in tafi gida wallahi ummina zata shiga damuwa kuma tana da hawan jini" Yace"ok zaki tafi amma sai kin min sighning wanan papers din" Tace"ok zanyi nidai ka bari in tafi" Bata yayi tare da kwance mata hannu ba tare da tunani komai ba ko karatu tasa hannu Amsa takardan yayi ya kira ummi ya sanar da ita tasa hannu Yana gama magana ya kira barrister yace"plan 1sucessfully" Yace"good" Suna cikin magana da barrister kawai yaji an rungumeshi ta baya A tsorace ya juya da mamaki ya kalleta Sai ta fashe da dariya tana kokarin cire kayan jikin ta har ta cire gallen kanta dogon gashinta ya bayyana Sai kokarin cire jallabiyar jikinta take tana dariya Mamaki ne ya kama sule da d'an iya domin kwata-kwata bata kama da mai hankali sai ihu takeyi D'an iya da ya rude yace"inalillahiwaina ilaihi raji'un me ke faruwa da ita ne? Hankalin shi ba karamin tashi yayi ba Cikin tashin hankali ya kira ummi ya dada mata halin da IMAN ke ciki Bushewa tayi da dariya tace"ina fatan dai tayi signing kafin ta fara haukan nata?" Yace"eh" Cikin jin dadi tace"hmmm karka damu ka kawo min takardu waje ina jiran ka nan da 1hour za a zo a dauketa maganin boka yayi aiki saura alluran" Kallon IMAN yayi tare da kashe wayan Sai tafi take tana rawa tana surutai irin na marasa hankali Wani tausayin ta yaji duk da dai besan komai game da ita ba amma duk inda akayi akwai masu bibiyar rayuwarta Noban barrister ya kira ya fada me halin da ake ciki Barrister yace"at all cost karka saketa ta koma gida sai mun gan juna if possible ka zo da ita" Yace"ok" A cikin gari ya same ummi ya bata tarkadun tace"nan da one awa Ahmed zaizo ya d'auki IMAN " Yace"no prob bani sauran kudina" Tace"zan nima ka" Yace"hajiya don't act smart because I can't take it" Tace"zan baka ai tunda nace zan baka zan baka" Yace"in everything you do remember iam a better player than you"yana gama magana ya fita a motar A gurguje ya koma gidan dasu sule suke babu b'ata lokaci ya bawa sule kudin adai daita ya koma masaukin su Kallon IMAN yayi dake tikar rawa ya jawota jikinshi Tana kokarin kwacewa ya daka mata tsawa tare da kallon kwayar idonta Sun dade a haka kafin ya d'auke idonshi Tuni ta natsu ganin ta natsu ya d'auketa ya fito da ita ya shigar da ita motar ta dake pake a gidan Da gudu ya bar gidan sai saftex hotel Yana fita Ahmed ya shigo d'aukan IMAN amma ya duba ko ina babu ita Kiran ummi yayi tana d'agawa yace"you suspicions is right ya gudu da ita" Zaro ido tayi tace"what ?" Yace"yes ummi meya hana ki bashi kudinshi gashi ya gudu da ita" Tace"don't woory zai gaji da ita ya dawo da ita domin bata hayyacinta in ya gaji da haukanshi zai dawo da ita" Room 202 d'an iya ya shiga nan ya tarar da barrister Barrister da sauri ya mike ya kalli IMAN yana kokarin karasawa inda take Ga mamakin shi sai ya gan ta boye bayan d'an iya tana koranshi Kallon d'an iya yayi shima kallonshi yake Yace"the plan is yau za a d'aura muku aure anan zaku kwana tare da IMAN gobe da safe zaku tafi gidan hajiya but don't forget the plan we never met,karka nuna ka taba sani na ko ganin mai kama dani" Yace"ban manta ba" Barrister yace"good yanzu peter zai zo yaje maka shopping kuma shi zai kula da karatunka da duk wani abu da ya kamata ka sani" Yace"ok but ya kamata a bata abinci"ya kare magana da nuna kulawa Gefe d'aya na zuciyarshi na gargadinshi da hanya yayi wa iya adalci kuwa a ce yayi aure bata sani ba" Yace"sir nace ko za a d'aga d'aurin auren naje kauye in dawo" Barrister yace"no you don't have time ai ba sai ka sanar ba tunda ba auren da zai dade bane" Yace"uhrmmm" Abinci barrister yasa aka kawo musu IMAN ko hannu biyu ta saka duk ta b'atawa d'an iya farin rigan shi Barrister ya kalleta ya girgiza kai Ganin d'an iya be ci abincin ba yasa IMAN dibowa cike a hannu tana bashi Ya amsa ta fara tafi tace"eh yaci " Dariya ne ya sub'ucewa d'an iya Ya fara feeding dinta barrister na kallonsu Peter na dawowa d'an iya ya shirya ciki already made gezna shadda Barrister yace"good zai kaika masalacin da za a d'aura muku aure da IMAN already uncle din IMAN na jiranku a wajen Yace"ok ni wa zaiyi min walihi?" Yace"just go everything is well plan" But remember to video everything yace"OK" Yana fita Barrister Abdallah yayi murmushi yace"I have found a perfect match for you hajiya turai yanzu za a fara was an which I promise you baza ki iya beating Muslim ba because I always see fire when I look into his eyes" The battle line has just been drawn Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naku ne yan group din SHU'UMA fans groups 🅿5⃣1⃣&5⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 4:pm ranar alhamis aka d'aura auren MULIM MOHAMMED MAHMUD da IMAN SHEHU ISAH akan sadaki naira dubu hamsin D'aurin auren da ya samu hallata dubu jama'a domin babban masalaci ne kuma ana gama sallah aka d'aura Komai da akeyi akwai wanda ke video a tab dinshi Ana gamawa peter dake jiran d'an iya a mota ya jashi sai hotel A tsaye suka tarar da barrister yana fama da IMAN dake komarin guduwa Tana ganin d'an iya ta ture barrister ya fada gado ta rungume d'an iya A ranshi yace"oh my god iam stuck with mad woman all because i want to be rich,bata soni lokacin da take da hankali ba sai yanzu ta wani nace min" Zama barrister yayi yace"muga video"kallo yayi sai dai abinda ya d'aure mai kai shine sunan d'an iya MUSLIM MOHAMMED MAHMUD wanda sunan yarima MUSLIM kenan d'an ga mai martaba da akawa yanka rago But suna kama kuma ga sunan su iri d'aya a ranshi yace"this can't be a coincidence they have many thing in common with the former king i will find out" Kallon MUSLIM yayi yace"kai d'an asalin wani kasa ne?" Yace"ni Nigerian ne" Ya sunan mahaifan ka?" D'an iya zaiyi magana wayarshi yayi kara sule ne D'agawa yayi yace"sule please kayi hakuri ba zaka ganni yau ba ka ci abinci kuma karka kara kirana sai ni na kira ka" ya yanke wayar Surutai kawai IMAN keyi tana dukan d'an iya wanda su basu San yaren da takeyi ba Shidai d'an iya kallonta yakeyi yana yaba kyaunta a zuciyarshi Da k'yar aka samu tayi barci Su barrister ko plan suka cigaba dayi Sai 8:pm barrister ya bar hotel din Wanka d'an iya yayi ya kwanta dan dama yayi sallah Sai dai karfe 12:23 nayi garin IMAN ya waye rigima take tayi ita zata bi wani mutumi ana jiranta da mota Addu'a d'an iya keta mata yana shafa mata da k'ar ya samu ta d'aina surutun amma taki barci Janta yayi jikinshi ya hade bakinsu yana mata wani irin kiss Sanda ya tabbatar ta samu nutsuwa ya kyaleta Rungumeta yayi gam itako ta lafe har bacci ya kwashe su Washe gari ana kiran sallah asuba ya fita yana addu'a Allah yasa karta farka baya nan Yana fita ya hango masallaci ya shiga yayi sallah Ya dawo ya tarar da ita tana bacci Kallon fuskarta yayi tare da shafawa sanan ya shige toilet yayi wanka ya fito Zama yayi a bakin gado har yana jira ta farka Sai misalin karfe 7:am ta farka ta sauke idonshi a kanta wani irin razananne dariya ta kece dashi wanda d'an iya ya tsorata amma be nuna ba Sai rungumeta yayi sanda tayi shiru ya jata toilet ya bata brush Sai ta tsaya tana kallonshi ansa yayi ya saka mata a baki ga mamakinshi sai ya gan ta shanye maklin din ta fara cin brush din Yace"iam doom"jawowa yayi ya kara yanka maklin din ya fara mata cikin dabara Yana gamawa ya fara tunanin ya zaiyi mata wanka dole fa sai ya tube ta Tsaki yayi ya hargitsa sumar kanshi sanan ya fara rabata da komai na jikinta Har ya gama runtse ido yayi ganinta ba kaya itako dariya takeyi tana tafi Bayan wasu sakwani ya budesu ya fara mata wanka wanda daurewa kawai yakeyi Yace"Allah yasa kar a samu matsala a cikin watannin ukun nan domin in haka zamu ci gaba toh wallahi nidai zan shiga gonar in gan ta tsiya" Yana gama mata wanka ya fito da ita jakarda barrister ya ajiye musu ya bude ya ciro wani hadaddiyar jallabiya da gallenshi Ya ajiye sai ya gan sabon pant da bra da kuma powder da lipstick Sa mata underwears din yayi ya gan duk sun mata dai-dai wani haushi ya kwashe shi sani peter ne ya siyo kayan Cikin kishi yace"watoh sanda ya kare mata kallo ya je ya siyo zaici ubanshi ai Rigar ya samata ya shiryata wajen sa mata powder be iya ba yayi yawa ya rasa inda zaiyi ya gyra gajiya yayi da gyran ya jata toilet ya wanke mata fuska suka fito Man baki kawai yasa mata babu laifi tayi kyau Kokarin yi mata rolling yakeyi amma ya kasa haka dai ya barta ya yafa gallen bayan ya gyra mata gashin ta Wayar shi tayi kara yana dubawa ya gan barrister ne D'agawa kiran yayi Barrister yace"kun shirya?" Yace"eh" Barrister yace"toh yanzu muna hanyar gidan hajiya da dauda" Yace"zamu iso nan da minti talatin" Barrister na isa bayan sun gaisa da hajiya yace"ga dauda na kawo miki shine wanda za a aurawa IMAN domin shine zamu iya juyawa" Kallon wanda aka kira da garba tayi ta ganshi kamar wawa sai washe hakora yakeyi tace"perfect" Barrister yace"ina IMAN din take?" Tace"tana nan hannu wani yaron da na bawa kwangilan sace ta dan tasa hannu a takardun M&I factory amma da naki biyanshi bayan ya gama aikin sai ya gudu da ita nasan da kanshi zai dawo da ita yarinyar da ta haukace in bai dawo da ita yau ba gobe zai dawo da ita in alluran ya fara aiki" Yace"ashe har an mata alluran?" Tace"eh" Yace"ok ya kamata ki kirashi ya dawo da ita domin yau ya kamata a d'aura auren" Kafin tayi magana an katseta da cewa"wa za awa aure a yau?ba dai matata ba?" Juyawa sukayi gaba d'ayansu harda ihsan dake dining kowa ya mayar da kallonshi Bakin kofa Mikewa hajiya tayi ganin d'an iya rike da hannun IMAN suna murmushi sai ka ratse tana da lafiya sun bala'in yin kyau Satar kallonta barrister yayi yace"yauwa gashi an dawo da ita bari in yi making arrangement na aure D'an iya ya kalleshi yace".... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan na kune yan SANADI FANS GROUP 🅿5⃣3⃣&5⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Kallonshi d'an iya yayi yace"are you higa?a ina ka taba ganin an d'aura aure akan aure Barrister yace"ban fahimce ka ba kuma waye ka aura" Itako ummi kallon d'an iya tayi da ya mugun canza mata Sanye yake da riga shirt milk colour da bakin wando sai milk colour cover shoe mai sada yayi styling gashin shi sai kamshi yake yi Katseta yayi da cewa"zan maka bayani inda zaka gamsu fake barrister maci amana Karasawa yayi falon yana dube-dube da dabara domin falon ya mugu tsoratashi ganin inda aka zuba dukiya a ranshi yace"aljana duniya ashe zan more kafin watannin uku su cika" Kallon da barrister yayi me ne a sace ya dawo dashi hankalin shi Sai ya shiga action Zama yayi a d'aya daga cikin kujerun dake falon ya aza kafa d'aya kan d'aya yace"ok I will explain jiya aka d'aura min aure da masoyiyata IMAN mun dade muna soyyaya da ita kuma tana sona sosai amma ni bana sonta sai dai in ci kudinta toh a SANADIN GARKUWA da kika sa ni ta fadamin ai babban ya rubuta wasiha duk wanda ya aureta shi zai gaji dukiyarta shiyasa nayi double crossing dinki,you think you are smart by not paying me my complete money but my dear iam smater dan you cause tun ranan da kika bani aiki na gane you are not to be trusted But in other to achieve my aim and make my plan successful i use your plan by making my darling IMAN sighn a fake and duplicate of the papers you gave me.so here iam married to your money making mashine IMAN"ya Kare magana da kashe mata ido da kecewa da dariya Ganin yana dariya yasa IMAN itama ta farayi amma nata bana hankali bane Hajiya ko ta fara tafi tace"wow what a cheap and idiotic plan ka manta sai abinda nace IMAN keyi so yanzu zansa ta rabu da kai in kumasa a kama ka taba da testimony a station saceta kayi ka aureta dole bada son Santa ba" Mikewa yayi ya karasa gabanta cike da izza da isa da takama ya karasa gabanta Yace"Hmmm ai bata cikin hankalinta ko kin manta kin haukatar da ita ne? Wanan shine taimako da gudumawa ta farko da kika bani domin nayi using advantage din haukanta na aureta maganar zaki sa ta rabu dani kuma I challenge you " Ummi ta karasa gun IMAN zata rungumeta wani irin tureta IMAN tayi ta fadi kasa Itako ta boye bayan d'an iya tana mata dariya Ihsan ma dariya takeyiwa ummi Barrister ko mamakin action din d'an iya yakeyi da kuma likeme da IMAN keyi A ranshi yace"this boy is interllingent ya ma yi beating inda muka tsara plan din superb MUSLIM"a fili ko karasawa yayi gun hajiya ya taimaka mata ta mike MUSLIM ko rungume IMAN yayi yana dariya yace"are you satisfy oh you still want to call the police?komai zakiyi you have to think twice because one word from me will land you in prison,zan iya cewa ku kuka haukatamin mata which it will not be good for you,in kuma kina tunanin fadawa yan sanda ni d'an GARKUWA ne toh nima zan tona miki asiri akan ke kika sani in other in kare IMAN na biye miki amma ba da niyar yin GARKUWA da ita I can even played the record of our last conversation da muke magana a motar ki" Shiru hajiya tayi tana tunanin mafita can anjima tace"ihsan kira police su kama shi ai bamu da tabbacin ya aureta kuma ko ya aureta babu evidence " Har ihsan ta fara kokarin dialling noban taji murya d'an iya nacewa"not so fast my darling domin inada evidence na aurena da IMAN Bari inyi playing video din Playing yayi a wani sabon tab dinshi ya mikawa hajiya Ta fara kallo shiko Ahmed wani haushi ne ya kamashi na ganin an aure me IMAN D'an iya yace"ina fatan kin gane waliyin IMAN?uncle dinta ne kinga ai genuine aure mukayi" Kokarin buga wayar ta farayi sai yace"karki wahalan da kanki domin in kika fasa ina da wata"ya karashe magana da ciro wani tab a aljihu Yace"kin san yanzu ni billionaire ne" Ummi ta karasa gabanshi tace"baza iya wanan wasan ba tafi karfin ka" Yace"ki damu da kanki" Tace"is better you back out bacause iam a champions in this game" Yace"time shall tell" Tace "back out now" Yace"don't worry about me because iam a better player than you" Barrister yace"yanzu hajiya ya zamuyi I don't want to loose my ten percent"ya kare magana da nuna damuwa D'an iya yace"karka damu iam not that greedy zan baka wani abu dan gobe za a fara procedure na transferring komai zuwa sunana" Barrister yace"ai sai na sa hannu" D'an iya yayi murmushin gefen baki yace"ka manta ba kai kadai bane lawyer ai ku uku ne gobe zuwa gobe zasu sa hannu in kaki zasu iya shari'a dakai" Shiru barrister yayi hajiya ta kalleshi yayi mata alama da gaskiyane zancen d'an iya D'an iya ya katsesu da cewa"enough ina jin yunwa "d'anga murya yayi ya kira cook nasu saratu Mamaki ne ya kama ummi jin ya kira sunan cook Murmushi yayi yace" don't be surprise IMAN ta sanar dani komai" Saratu na zuwa yace"jeki had'u mana breakfast" Jim tayi ganin shi ba d'an gidan bane Tsawa yayi mata yace"me kika tsaya yi henceforth order dina zaki dinga bi nine boss daga yau" Da gudu ta wuce Kallon inda Ahmed yake yayi ya basar ya koma ya zauna yace"je ka kiramin yan aikin gidan nan su hadu yanzu ina da magana dasu" Kallon kama isa Ahmed yayiwa d'an iya Hakan yasa d'an iya mikewa yaje gabanshi yace"da kai nike baka ji bane?" Ahmed yace"kama isa?" D'an iya yace"wanan gidana ne ina da right in zaba Wanda zai iya zama a ciki in baka kama Lanka ba yanzu zaka bar gidan nan" Ummi tace"yaushe gidan nan ya zama naka?" Yace"jiya domin paper din gidan na cikin wanda na bawa IMAN tayi sighnin kafin ta haukace" Hadiye wani yawu mai d'aci ummi tayi tace"muga evidence" Takardu ya fito dasu a aljihu ya mika mata yace"wanan sune photocopy din originals na ajiye" Kallo tayi tana gama karantawa ta kalli Ahmed tace"je kayi abinda yasa ka" Zaiyi magana tace"yanzu" Cikin b'acin rai ya kama hanyar falo D'an iya yace"ji mana" Tsayawa yayi tare da ya juyo ba D'an iya ya karasa gabanshi ya gyra me kolan riga Yace"...... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan na Ku ne yan MAMAN NOORUL HUDAH FANS CLUB 🅿5⃣5⃣&5⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ina son ka natsu a gidan nan yanzu ba kamar da bane kuma the next time na kama ka kanawa matata lustfull look zan koya maka hankali because i will make sure nayi breaking bones dinka,zaka iya tafiya" Dadi ne ya lullube barrister ji yake kamar yaje ya rungume d'an iya Yana gama magana da Ahmed ya koma ya zauna ya jawo remote ya kunna tv IMAN ko tsallenta take akan kujeru in ta sauko ta koma ta zaga Ihsan ne ta karasa inda d'an iya yake ta bashi hannu alamun handshake Tace"hy handsome sunana ihsan idris" Kallonta yayi a wulakance ya maida idonshin kan tv Ba tare da ya kalleta ba yace"ihsan ina son ki natsu ki daina yawo dan duk randa kika kai goma a waje zaki bar gidan nan dan bazan yarda da iskanci ba" Barrister ne ya kalli ummi yace"ni zan tafi " Ummi tace"muje in raka ka" Muryar d'an iya suka ji yace"in zaku yi plan kuyi make sure is full proof " Suna fita barrister ya kalli ummi yace"da alamu IMAN ta fad'a me komai kuma yaron yayi amfanin da daman da kika bashi,hajiya kinyi kuskuren haukata IMAN" Tace"bana jin IMAN ne ta fad'an me domin bata boye min komai amma how comes bata taba gaya min komai akan wanan yaron ba?kuma nasan IMAN bata kula yara kanana kai something is wrong some where" Kallonshi tayi shima ita yake kallo kodai kaina kake son ruguza min plan?" Yace"bangane ba hajiya miye na wani zargina bayan kin san ina bayanki dari bisa dari company nawa na taimaka miki kika amsa a gun IMAN kusan goma kawai manyan ne dan abbantama ya bar umurnin sai tayi aure ai da tuni na anso miki harda na kasanshen waje" Ganin tana tunanin yasa shi cewa"nifa ina zargin MARWAN ne ya turoshi Ganin tana nazari yasa shi cigaba da ruda ta Tace"koma waye zan gano gaskiya domin zan iya yin komai dan dukiyar nan" Yace"toh yanzu miye abinyi dan gobe za ayi transferring property din zuwa sunan shi kuma dole in sa hannu" Tace"babu komai kasa ni zan San inda zanyi in kwace hanunshi" Yace"how" Tace" by using IMAN ai yanzu babu wani boye -boye tunda tana hauka yanzu zan fito da kiyyaya ta a fili" Yace"hakan ma yayi" Sallamanta yayi ta shiga ciki ya sauke ajiyar zuciya Ya shige mota yana tunanin what to do next D'an iya ko saratu ta zo ta fada me ta gama abinci ya mike hade da Jan hannun IMAN zuwa dining ya zauna Serving dinsu yayi a plate d'aya yace"zauna muci " Zama tayi kamar me hankali ta ya fara bata tana ci kawai sai ya gan ta saka hannunta duka biyu ta fara wasa da abincin Murmushi yayi ya cigaba da bata harta koshi Kad'an ya ci ya ya mike Ummi sai kallansu take kamar me son gano wani Abu Ihsan ko wani zazzafan son d'an iya ne ke shiganta ji take kamar ta gansu a gado d'aya Ahmed ko bakin ciki ne ya kamashi shiyasa yaki zaman falo gaba d'aya Jan hannun IMAN ya shige most beautiful part na gidan Ummi tace"part dina ne" Yace"ni kuma gidana ne,zansa a kwaso miki kayan ki in baki ji dadin koran da nayi miki ba ki yi zuciya ki bar gidan" Haka ko akayi d'an iya sawa yayi yan aiki suka kwashi kayan ummi zuwa wani part din Shiko ya baje a gado bayan ya kulle ko Ajiyar zuciya ya sauke yace"kai kudi yayi a rayu ji gidan nan kamar aljana amma nasan aljana yafi haka kyau amma gidan yayi,zan ji dadi kuma zan ci ubana kafin in bar gidan na,sai dai kuma na samu na rage zafi"ya kare magana da kallon gefen IMAN Yayi murmushi gefen baki yace"yau ga abinda nike gani a mafarki ya zo min a zahiri toh ni wawa ne in kyaleta ko banyi komai ba zanyi abubuwan da take min a mafarki" Kallon inda take zaune yayi a kasa tana dariyarta da baya karewa Jawota yayi jikinshi ya rungumeta Sai dariyar take tsaki yayi yace"wanan hauka nata na dariya ne" Hade bakin su yayi gu d'aya ya fara kissing a zafaffe Lamo IMAN tayi ya fara kokarin rabarata da kayan jikinta Har ya cire batayi musu ba Numfashinshi ne ya kusan d'aukewa ganinta ba kaya A zafafe ya fara romancing dinta yana wasa da na shanunta Sanda ya tabbatar ya samu natsuwa ba tare da ya sadu da ita ba Ya fara mayar da numfashi Itako tafi ta fara tana dariya Yace"yariyar nan gulma ne da ita in ana mata abubu sai ta natsu amma da an daina sai ta fara dariyar nan da baya karewa,ni ina ruwa na gaba ta kaini ni dama irin rayuwar da nike so kenan hutu " Waya ya jawo ya kira sule Sule yace"ya dai d'an iya?" Yace"lafiya ina fatan kana lafiya?" Yace"lafiya" D'an iya yace"ka duba jakata akwai kudi kayi inda kake so dasu" Sule yayi dariya yace"Allah ya ja zamani rankashi dade" Jin ya kirashi da sunan da iya ke kiranshi yasa shi sallama sule yayi dialling noba iya Bugu biyu ta d'auka tace"ranka shi dade kwana biyu shiru haka akeyi?" Yace"yi hakuri iya wallahi ayyuka ne" Tace"ana nan dai ana koyan dinkin ko nasan yanzu kun fara iyawa" Yace"iya ai na dade da barin tela yanzu aiki na samu" Tace"meyasa?kuma wani irin aiki?" Shiru yayi ya jingina da bango ya lumshe ido kamar tana ganinsa Jin yayi shiru kuma ba ajiye wayar yayi ba yasa ta canja magana tace"yaushe zaka shigo naji kewar ka" Yace"nima haka naji kewar ki in na samu lokaci zan shigo" Tace"ka kula da kanka" Yace"OK" Yana gama magana da iya wayar mai gari ya shigo Murmushi yayi kafin yayi magana IMAN ta hade bakinsu Kokarin tureta yake amma taki barinshi Da Sauri ya yanke wayan ya jata gefe sai kawai ta fara kuka Lallashinta ya farayi har barci ya d'auketa Kunna musu a/c yayi barci yayi awon gaba dasu Masaurata MALI Abbu ne zaune a kujerar sarautar ga malain dake me duba ko ince boka Abbu yace"so nike a bani abinda wancan mhaukaciyar zata dinga barina ina harka da ita wallahi ko da haukanta dambe mukeyi ka gan wanan ciwon?toh ita ta ji min shi" Bokan yace"da zaka bi shawarata da ka hakura haka nasha fad'a maka bazata taba barinka ba saboda tafi karfin ka" Kallon bokan yayi yace"nifa sarki ne" Bokan yace"ita kuma ita ta haifi sarki" Yace"wani sarki?ai na kashe shi" Dariya bokan yayi yace"ka manta garin MALI sun yarda da duk Wanda aka haifa da bakin tambarin a jiki ba zai mutu ba sai ya zama sarki?toh ta ya zakayi tunanin ka kashe shi bayan ko kujeran sarauta bai zauna ba? Abbu yace"..... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [23/07, 04:46] 80k: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan naku ne yan MOM NOORUL HUDAH FANS Group 1&2 🅿5⃣7⃣&5⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ban fahimce ka ba" Malam yace"ina nufin sarkin garin nan na raye" Yace"ai dama ina raye gani gaban ka" Dariyar rainin hankali bokan yayi yace"ai kai ba sarki babe domin ba a sarki biyu a gari d'aya" Yace"wanan wani irin magana ce?ka gode ina samun amfanin ka dana raba kanka da wuyan ka" Bokan yace"kai ma kasan karya kakeyi domin duk wani karfi da kake ji dashi ni na baka so baza ka iya min komai ba kuma yau zan fad'a maka gaskiya domin nima na gaji da mulkin zalunci ka gashi duk bayi da aka yanta lokacin mai martaba Mohammed ka kara maida su bayi,ga yawan fyde da yayan ka keyiwa ya'yan mutane yaran uwargidan ka mata baka kulasu ga mugunta da gimbiya naja'atu keyiwa mutane gari,ga yunwa da yan garin MALI ke fama dashi ga wanda ada babu ita ga kuma halin da kasa gimbiya Aisha ciki wanda sanadiyar wanan shanyata da akeyi harta fita hayyacita,bayi nadama biye, maka har muka cutar da mutane MALI toh daga yanzu ba zan kara baka wani karfi ba,kuma ina son ka sani nan da lokaci kadan SARKIN garin nan na nan zuwa da ceton mutane MALI nan ba da dadewa ba" Yace"karya kakeyi babu wani SARKI sai ni kuma in na mutu d'an na ne zai gaje ni yarima salisu" Bushewa da dariyar bokan yayi yace"ina ka bar yarima MUSLIM dodon azzalumai?wanda an haifi shine dan irinku,da kuma talakawa" Shima abbu dariyar yayi yace"tuni name yankan rago" Bokan yace"ba a wasa da ikon Allah domin da wayau ka common jakkadiya ta maka wayau ta raina maka wayau gashi yanzu kana tunanin ka kashe makiyin ka alhalin kuma yana raye"mikewa yayi yace"ka tuba tun kan ya shigo garin nan" Fita yayi a fada ya barshi zaune yana tunanin kalamansa wanda sun d'aure me kai Yana fitowa ya tarar da gimbiya a inda aka saba ajiyeta da alamun yau bata jin dadi Kiran kammila yayi yace"me ke damunta? Tace"satin ta biyu tana fama da zazzabi kuma in dare yayi bata barci sai tayi ta shure-shure da alamu mafalki takeyi Domin inaji kamar tana kiran sunan yarima MUSLIM Yace"yaushe ta fara kiran sunan dan nasan yau shekarunta goma da ta daina magana" Kammilla tace"watanni biyu da suka wuce ba magana takeyi ba sunan shi kadai take kira" Yace"ok me kike yi mata" Tace"addu'a nike tofa mata a ruwa in bata tasha in kuma shafa mata" Yace"hakan yayi"karasawa yayi ya taba kan gimbiyar ya girgiza kai yace"wahalan ki ta zo karshe"hawaye ne ya sauka a idonshi yana mai jin haushin kanshi dan dashi aka had'a baki aka cutar da mutane MALI Kallon kammila yayi yace"anjima ki zo ki karban mata magani" Tace"toh" Nigeria Sai misalin karfe 1:pm d'an iya ya farka daga barci ya shiga bayi yayi wanka ya d'auro alwala yayi sallah " Itako sai 1:30pm ta farka toilet ya kaita yayi mata wanka ya fito da ita ya shiyata Suka fito a dakin rike da hannun juna ita dai IMAN sai dariya takeyi a dining suka zauna Indomie saratu ta daho musu ya fara bata sai sai shi baici ba ya rasa dalilin da yasa yake jin kamar wani na kusa dashi na cikin wani hali Suna komawa daki ya d'auki waya ya kira iya Tana d'agawa yace"iya kuna lafiya?" Tace"eh ranka ya dade lafiya lau,meya sameka naji muryarka haka?" Yace "iya wallahi na rasa meyasa yau nike jin ba dadi kuma ga mafalkin wanan mata me ma kika ce inyi ta kiranta?" Tace"Ammi" Yace"yauwa Ammi nan ta dame ni babu daman in kwanta sai nayi mafalkinta tana kiran sunana abin ya ishe ni sai dai koya naso in manta ta ban iyawa" Iya tace"kayi ta addu'a kila tana niman taimakon ka ne" Yace"toh taya zanyi in taimaka mata bayan bansanta ba,wallahi iya da zan san inda take da na nimo ta" Iya tace"karka damu ka kusan zuwa inda take" Yace"ban gane ba?" Tace"zan fahimtar da kai in lokaci yayi " Yace"toh" Wunin ranan bai kara fita ba ko abinci daki saratu ta kai musuIMAN kadai taci abincin Yana gama sallah ishasukayi wanka suka kwanta 1:05am ya farka ya shiga toilet ya d'auro alwala ya fito ya tada sallah nafila Ya dade yana addu'a al'qur'ani ya bude ya fara karantawa Yana d'aga murya IMAN ta fara birgima Cigiba yayi da karatun har aka kira sallah asuba yayi ya kwanta Da safe karfe 8:15 ya farka ganin IMAN bata farka ba ya sashi zama ya jingina da gado Yana jiran farkawan ta abin mamaki sai ya ganta farka ta zauna yau ko dariyan nan babu sai kallonshi takeyi Amma taki magana,tureta yayi ko zata yi magana amma babu alaman zatayi magana A ranshi yace"amma jiya tana ta surutu da dariya" Can dai ya gan hawaye na bin kuncinta A inda take zaune nan tayi fitsari da bayi Kallonta yayi yace"tabbas haukan yau tafi ta jiya domin jiya da take jin fitsari a gabana ta shige toilet" Tashi yayi ya d'auketa zuwa bayi babu Nina kyama ya saftace mata jiki tare da yi mata wanka ya fito da ita Waya ya d'auka ya kira barrister ya fada mishi halin da IMAN ke ciki Barrister dake zaune a dining table da iyalan shi Yace"alluran ya fara affecting dinta" D'an iya yace"wani allura?" Yace"ta hauka aka mata" D'an iya yace"ya kamata ka sanar dani komai akanta ka barni a duhu" Yace"kai dai kayi aikin ka" D'an iya yace"zan ajiye aikin in bazaka gayamin ba" Barrister yace"ok zan fada maka mu hadu a hotel same room" Yace"ok" Kallonshi mami tayi tace"ya kuma?" Fad'a mata inda sukayi da d'an iya yayi Tace"yanzu ya zakayi?" Yace"gaya me gaskiya zanyi domin na lura yaron yana da ladabi ga son adalci,ga wani mugun kama da yake min da mai martaba Mohammed tsohon sarkin Mali" Tace "ko dai yaron matan nan ne daka ce tare kuka shigo Nigeria?" Yace"no ai sun mutu a asarin domin an tabbatar min babu wanda ya fita da motan da rai,kuma ai ita ba matar sarki bane,ina son insan asalin yaron domin sunan su d'aya da yarima MUSLIM" Tace"toh Allah ya taimaka yace"amin" Ilham tace"daddy kar ka damu anty iman zata samu lafiya" Yace"inshaallah" Misalin karfe 10am d'an iya ya shirya IMAN shima ya shirya suka fito Ummi na ganin su ta kece da dariya ta kalli d'an iya Tace"...... Maman NOORUL HUDAH Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan dala novel fans 🅿5⃣9⃣&6⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ya dai sabon ango?anci amarci?koko kwana kayi kana fama da hauka akan hauka?" Murmushi yayi daya losa me kumatu yayi yace"ai hauka baya han cin amarci domin ita hauka a kai take kuma amarci a kasa take baki ganin mahaukatan titi na haihuwa?toh ina son ki sani ko mahaukatai nada feelings in ya zo wanan harka sai mahaukaciya ta baka hadin kai da mai hankali ma bazata baka ba,wallahi in badan Allah ya hana fadin sirrin aure ba da na baki labari ko in ce video abinda muka yi jiya da kin sha mamaki,amma karki damu nan da sati biyu zaki fara ganin aikina a jikin IMAN domin jiya ina tsamanin nayi ajiya ki fara shirin goya jika in kina gidan kenan har lokacin domin na kusan yin waje daku" Yana gama magana ya wuceta kamar iska Itako ciza yasa tayi domin ya gaya mata bakar magana gefe d'aya kuma ga mugun sha'awarshi da takeyi Murmushi tayi tace"zaka shigo hannu ne" Shiko yana fita ya shiga da ita motar ya ja suka tafi Ummi ko kiran wani yaronta yayi a waya tace"a bi Muslim a baya" Tuki yakeyi yana kallon wata motar da ya lura tana binsu ta madubi Wayarshi ya jawo ya kira barrister yace"gaskiyar kane tasa a bimu" Yace"ok raina musu hankali" D'abn iya yace"toh"suna gama waya yace"nagodewa Allah kuma nagodewa Ali da ya koya min mota tun a kauye gashu ta amfane ni" Wani asibiti ya shiga yana zuwa yayi parking mota ya fito rike da hanun IMAN suka shiga ciki Security ya gani yace"dan allah akwai wani kofa bayan wanan?" Yace"eh amma kafa ce kadai ke bi" Yace"nagode ta inane? Nuna me yayi,juyawa d'an iya yayi ya gan sun parka suma Dabara yayi ya rike hannun IMAN kamar wanda zai shiga office din Dr yana ganin hankali su yayi nisa Ya jata suka bi baya Suna fita suka tarar da peter Shiga d'an baya iya yayi rike da hannu IMAN Ya ja mota suka je A hotel suka tarar da barrister Zama d'an iya yayi yace"ina jinka kafin su fara zargi" A gurguje ya bashi labarin IMAN daga farko har karshe Kafin ya gama d'an iya ya jigina da bango ya lumshe ido kamar mai bacci Barrister yace"wanan shine takaitacen tarihin IMAN" Bude idonshi yayi sunyi ja sun canja kala shi kanshi barrister sanda ya tsorata da yanayin d'an iya D'an iya yace"amma meyasa ba a sanar da yan sanda ba tunda kai kasan ita ta kashe mahaifan IMAN?" Barrister yace"saboda bamu da evidence babu iya kokarin da banyi ba dan ganin na nunawa IMAN halin hajiya amma ya gagara domin IMAN ta yarda da hajiya ta haka suke samun dama cutar da ita kuma ina gudun kar inje d'auka mataki ta kashe IMAN shiyasa nike biye mata ina nuna ina bayanta,yanzu dai tayi nasaran kwace companies goma da gidaje da motoci burrinta shine ta kwace gidan da suke ciki yanzu domin tana mutuwan son gidan da manyar industries da companies din" D'an iya yace"inshaallah bazata ci nasara ba domin yanzu zan kwato wanda ta ansa kuma zata fuskanci hukunci,Barrister a bar maganan biya na domin yanzu kyauta zanyi aikin,wanan wani irin zalinci ne da cin amana?i won't let her get away with this"ya kare magana da kallon gefen da IMAN ke zaune tana wasa da sumanta Barrister yace"nagode Allah ya albarkace rayuwar ka amma ina son sanin waye kai da asalin ka" Murmushi d'an iya yayi murmushi a ranshi yace"ni kai na bansan waye ni ba domin har yanzu iya bata fada min ba" A fili yace"barrister mu bar maganan sai wani lokaci saboda ba lokaci" Yace"daddy dai ba barrister ba" Yace"ok daddy" Kama hannu IMAN yayi suka bar hotel din peter ya jasu A kofar bayan asibiti ya ajiyesu suka shiga Kallon inda sukayi parking yayi ya gan har yanzu suna nan Confidently ya shiga mota yaja sai gida A falo ya sami ummi ta crossing legs tana waya Tana ganin shi tace"zan kira Ku anjima" Sarai ya gane da mutane da tasa ta bisu suke waya sai ya hade rai yace"bana son kina irin wanan zaman a gidana"ya kare maganan babu alaman wasa a fuskarshi Da misalin karfe 1:30 saratu ta hada musu dinner Zuwa tayi ta kirashi Saukowar shi yayi dai-dai da lokacin da Ahmed zai zauna Da hanzari ya ture kujeran da kafa ganin ahmed na son zama a babban kujeran da mai gida ya kamata ya zauna fadiwa kasa Ahmed yayi Kallonshi ummi tayi rai b'ace,shiko hade rai yayi yace"wanan kujeran na mai gidana ne ba agola irinka ba so kar na kara ganin ka zauna" A hankali ya duka ya d'aga kujeran ya gyra sanan ya zaunan da IMAN din dake tafi tana murmushi Zama yayi kusa da ita ya kira saratu Tana zuwa yace"kiyi tasting abincin nan"babu b'ata lokaci tayi tasting Ya kalli inda ihsan ke zaune yace"ki ci abincin nan dan ni ban yarda da kowa ba a nan gidan ya kare magana yana kallon ummi" Ihsan daketa me murmushi da sauri ta ci abincin Ummi ko a ranta tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [23/07, 04:46] 80k: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan dala novel fans 🅿6⃣1⃣&6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi ko a ranta tace"dole inyi wani abu kafin yaron nan yafi karfina" Shiko abinci yake bawa IMAN tana ci hankali kwance Ahmed ko yana tashiwa ya shige d'aki Sanda ya tabbatar ta koshi ya kyaleta Gani yayi tana matse kafofu nan ya gane tayi fitsari Kallonta yayi sai ya saki murmushi yace"tsohuwa fitsari kikayi?" Kallonshi tayi tana shagwab'a fuska tana son yin kuka Yace"toh miye na kuka kuma?muje in canja miki kaya"ya kare magana da mikewa Rike ta yayi tare da kiran mai aikin gidan talatu yace"ki gyra wurin nan" Tace"toh " Baki sake ummi ke kallonsu tana ganin sun haura sama ta tabe baki Tace"hmm zan yi maganin ku" Ihsan tace"gaskiya ni zan daina cin abinci a dining din nan saboda ban son kazanta" Yana shiga direct toilet ya kaita ya saftace mata jiki ya canja mata kaya Wayan ya d'auka ya kira barrister yace"ya kamata a nimawa tsohuwa Dr " Barrister yace"waye kuma tsohuwa?" Yace"oh sorry IMAN nike nufi" Yace"ok bari in had'a muku appointment da Dr kasim" Lumshe ido yayi yace"babu Dr mace ne?" Barrister yace"ok bari in kira Dr zahra" Yace"ok toh ka kirani in kunyi magana sai muje" Yana gama waya ya fara kokarin cire kaya IMAN na ganin haka itama ta fara kokarin cirewa Kallonta yayi yace"no tsohuwa karki cire wanka zanyi" Yi tayi kamar zatayi kuka babu inda ya iya ya hakura Tare sukayi wanka suka shirya Misalin karfe 6:pm barrister ya kirashi a waya yace"su shirya suje zahra specialist"kwantata me asibitin yayi Yace"ok toh yanzu zamu fito" A gurguje suka shirya lokacin da suka fito babu kowa a falo Dan haka yayi wucewarsa Motar IMAN suka shiga ya wuce hospital din domin ya gane kwatancen barrister A asibitin suka tarar da barrister yana jiransu Yace"ina fatan babu wanda ya biku ko" Yace"no sanda na duba" Yace"ok" Bayan Dr zahra ta dubata, ta kallesu tace"a iya binciken da nayi ya nuna ta samu matsala a kwakwalwa domin yanzu brain dinta ya dawo kamar brain din 5years old" Ajiyar zuciya d'an iya ya sauke yace"toh yanzu miye mafita?" Barrister yace"Dr hakan ta farune sanadiyar alluran da aka mata" Tace"in hakane ko toh dole a mata test domin sai an gano abinda aka mata za a samu mafita" D'an iya yace"toh ayi test runing dinta" Tace"ok" Jinin ta aka diba tare da sata a wani na'ura da zai yi scaning brain din tace"it will take time kafin result ya fito,but ayi ta binta a hankali ka dinga koya mata abubuwa domin yanzu sai an had'a da koya mata abubuwa" Barrister yace "mun gode call me in result din yayi ready" Tace"ok"suna fita d'an iya ya kalleshi Yace"daddy wallahi babu wanda zai ceci hajiya a hannu na domin zan koya mata hankali tayi kuskuren taba marainiya Allah"kallonshi yayi yana mamakin maganan shi zuciyar shi da idanunshi na hango me zazzafan soyyayar IMAN a idon MUSLIM A ranshi yace"hmm akwai daru in IMAN ta samu lafiya domin yasan IMAN bazata yarda ta zauna da Muslim ba kuma shi zai so su zauna tare" D'an iya ne ya dawo dashi daga duniyar tunani yace"ya kamata ka turomin wata Dan kula da ita saboda daga gobe hajiya zata fara shiga matsala domin zan koya mata hankali" Ka rubuta min sunan kamfononin da hajiya ta karba a gun IMAN da address dinsu" Yace"ok zan turo ilham amma a matsayin kawarta zata zo" Rubuta me sunayen kamfanonin yayi Yace"guda ukun nan ahmed ke kula dasu amma sunan IMAN ne akai basu samu nasaran kwacewa ba" D'an iya yace"good" Washe gari da safe ilham ta zo gidan da katon akwaiti A falo ta tarar da d'an iya a yana ganinta Yace...... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [23/07, 04:46] 80k: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan dala novel fans 🅿6⃣3⃣&6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana ganinta ya mike yace"wow kawar matata ashe kina nan kwana biyu"ya kare magana kamar ya santa Itama ilham din yi tayi kamar ta sanshi tace"eh wallahi ina tafe na zo jinyar kawata,tun randa ka kirani na zo zuwa amma dad ya hana ni,yanzu ma baya nan na fito" Yace"hmm ai dole ya hanaki dan yana cikin yan bakin cikin "ya kare magana da satar kallon ummi" Ummi a ranta tace"ashe dai da gaske ne barrister be hada hannun rashi ba tunda gashi ilham tace be yarda ta zo ba" Haurawa suka part dinsu ya nunawa ilham d'anki ta ajiye akwati Yace"biyoni" Tace"toh" D'ankin su ya kaita nan fa ya tarar da IMAN na barci Kulle kofa yayi yace"please ki kula da ita zan d'an fita bazan dade ba" Tace"toh yaya" Yace"karki sake ki barta ita kadai" Tace"OK" Yayi murmushi yace"toh ki je d'akin ki in na shirya zan kawota d'akin ki" Iman tace"toh yaya" Toilet ya shiga yayi wanka ya fito d'aure da towel ya tsaya gaban madubi yana goge jikin shi da wani karamin towel Ji yayi an rungumeshi juyawa yayi yace"tsohuwa ashe kin tashi?" Kallon fuskanta yayi ya gan mususuke ido takeyi Yace"ok muje kiyi wanka" Jan hanunta yayi ya shigar da ita toilet ya cire kayan barci dake jikinta Yayi mata wanka suka fito Shiryata yayi cikin kimono gown ya nimo dogon hijabi har kasa yasa mata Dan yanzu haka yakeyi in ya gama shiryata sai ya aza mata hijabi a sama dan ya lura da kallon da ahmed ke mata Yana gama shiryata Shima ya shirya cikin bakin suit,rigar cikin fara ya yayiwa gashin kanshi gyra,tare da shafa me hair cream masu dadin kamshi Ba karamin kyau yayi ba wayoyin shi ya d'auka Sule ne ya fado mai a rai sai ya kirashi Yana d'agawa yace"sule kana lafiya?" Yace"niko mai zai dame ni an barni da kudi yanzu ma girki nikeyi har ban son ka dawo dan babu mai takurani" D'an iya yace"toh kaji dadin ka,dama na samo wani aiki ne da zamu samu kudi mai yawa" Sule yace"rike kayan ka aini na tuba na hakura da zama billionaire domin garin nan bugu ake sha a hannun yan sanda,amma ina son in tambaye ka" Yace"ina ji" Sule yace"meyasa bakayi kuka ba da aka jibge mu,ko dai baka ji zafi bane?" Lumshe ido d'an iya yayi,ba tare da ya kashe wayar ba yayi shiru" Sule ya yanke kiran yana surutai yace"yanzu haka yana nan ya lumshe ido,watoh be son tambayar kenan,mutum sai shigen miskilanci" D'an iya ko murmushi yayi ya kama hannu IMAN ya fita a d'akin Kofar d'akin ilham yayi sallama ta bude Shiga yayi yace"ga IMAN din nan ki kula da ita kafin in dawo ki bata abinci" Ilham tace" toh"zaunan da IMAN yayi ya kama hanya fita Da gudu ta bishi ta rike shi tana kuka Yace"ya salam" Lallashinta ya farayi amma taki yarda sai ma kara manne me da tayi Ganin bazata barshi ya tafi ba yasa shi hade bakinsu ya fara kissing dinta Ilham ko zaro ido tayi domin taji kunya ko kulata baiyi ba Ya ja IMAN kan gado ya kwantar da ita Kallon kwayar idonta yayi yace"bazan dade ba zan dawo" Kamar taji abinda yace"sai tayi murmushi " Ya tashi ya tafi,ilham tace"kai akwai marasa kunya a duniya ce a gabana hmmm IMAN akwai gulma sai ta lafe amma kwanaki har kiranshi tayi da kanin bayanta dan rainin hankali yanzu tana wani manne me niko ina samu chance sai nayi ta video ku ranan da kika samu sauki in nuna miki" A hankali yake sauka a stairs din kamshin shi ya mamaye falo Ummi ne ta kalli inda kamshin ke fita ta ganshi Har zai fita ya ji tayi dariya tace"mijin mahaukciya yau ina amaryar?ko an fara gajiya da itane" Dawowa yayi yace"ai gomma ni mijin mahaukaciya ne bana bin mata ai kin gan nafi ki ke da kike bin kanana yara sa'an ya'yan ki,kingan ni na aure dai-daini mahaukaciya domin nima mahaukaci ne kefa da baki da aikin yi sai sa ido,ki shirya zaki gan aikin hauka yau,kuma mahauksciya ta samu mijin da bazai taba gajiya da ita ba,wanda karuwa yarki bazata taba samu ba" Shi ummi tayi,yace"ya kika yi shiru?ko kin gama magana ne?" Ba tare da ta kara ko kalma d'aya ba ta mike ta koma d'akinta Shikuma yayi tafiyar Misalin karfe 10:am Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan dala novel fans Wanan page din naku ne yan hausa novels zallah group 🅿6⃣5⃣&6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Misalin karfe 10am d'an iya ya isah IMAN investment A second building ya same wani barrister umar ya bashi hannu Yace"an gama komai?" Yace"eh angama" Yace"ok bani papers din"amsa yayi ya fara karatawa inda bai gane ba ya kira daddy ya tambaya Daddy yace"kayi snapping ka turomin" Yace"toh" Hoton papers din ya d'auka ya turame Daddy yace"komai yayi dai-dai yanzu IMAN investment ya zama naka for now" Yace"ok thank you zan kiraka anjima" Tara staff din barrister umar yayi yace"wanan shine sabon C E O na IMAN investment sunanshi MUSLIM MOHAMMED MAHMUD so ko bashi hadin kai he has the right to fire any duk wanda ya kawo me rainin hankali " Suka ce"yes sir inshaalla zamu bashi hadin kai" Office aka nunawa d'an iya ya shiga A bakin window ya tsaya yana kallon waje Accountant ne ya shigo yace"sir gani an ce kana nima na" Yace"eh na samu labarin kudi na ta b'acewa kuma a akwai secret account da ake turawa percentage na riba da ake samu,ina son in San waye mai account din" Jikin account ne ya fara rawa cikin inda-inda yace"babu ko wani account wallahi" Waya d'an iya ya zaro a aljihu yace"zaka kayi bayani ne ko in kira yan sanda" Accountant yace"yi hakuri sir zan fada kudin account din Ahmed yake zuwa" D'an iya yace"toh meyasa kake tura mashi?hakan na nufin akwai kaso da ake ware maka kenan?" Shiru yayi,hakan ya tabbatar da gaskiyane D'an iya yace"kaje an kore ka kuma ka zauna da shiri za a iya niman ka nan gaba" Zaiyi magana d'an iya ya katseshi dama already daddy yasa anyi kulle account din shi Jiki sanyaye ya tafi Misalin karfe 11:am Ahmed ya shigo Tun daga reception ya fara ganin canji domin staff ko kula shi basu yi ba kuma kowa aiki yakeyi Da tunani ya karasa office din shi sai dai yana budewa ya gan d'an iya zaune a kujera yana shan coffee A fusace yace"what no sense" D'an iya yace"lower you voice ko in kira maka security su kore ka" Yace"wai me ka d'auki kanka ne"ka tashi ka fita min a office ko in kira security su Koran min kai" Murmushi d'an iya yayi tare da danna wani abu bayan minti biyar Sai ga security Kafin d'an iya yayi magana Ahmed yace"Ku fitar min da shi daga office" Sunkuyar da kai sukayi,hakan ya kara b'atawa Ahmed rai Yace"ina magana daku" D'an iya yace"karka b'ata lokacin ka domin umurni na zasu bi" Da mamaki Ahmed ya kalli security din D'an iya yace"ka tafi na kore ka a kamfanin nan har sai an gama binciken secret account din da ake zuba kudi so ka zauna da shiri at anytime police zasu iya su d'auke ka" Zaiyi magana d'an iya yace"Ku tafi da shi" Aiko janshi security sukatyi zuwa can waje" Ran Ahmed ne ya b'ace waya ya Ciro ya kira ummi Tana d'agawa yace"ummi ya kamata muyi wani abu akan d'an iskan yaran nan sai yin abinda ya gan dama yakeyi" Tace"meya faru?"fad'a mata yayi abinda ya faru Tace"karka damu tunda akwai sauran company kuma ina nan ina shirin yi me abinda har ya mutu ba zai manta ba" Yace"OK" Misalin 12:30 ilham ta kira d'an iya,yana d'agawa Tace"yaya taki cin abinci sai kuka takeyi tana ta kallon kofa da k'yar ma ta yarda ta zauna wai zata bika sanda na kullle kofa na zare key din" Yace"ok gani nan zuwa" Kwashe wayoyi shi yayi tare da yi wa security gargadi akan karsu sake su kara bari Ahmed ya kara shiga company" Yana kaiwa gida direct daki ilham yaje yayi sallama Tana budewa IMAN ta mike taje ta rungumeshi tana dukan shi a kirji tana kuka" Yace"yi hakuri tsohuwa gani na dawo" Kallon ilham yayi yace"please ki hada mana lunch ki kula karki bar kicin din sai kin gama" Tace"toh" Jan hannu IMAN yayi zuwa d'akinsu yana shiga ya kulle Ya fara kokarin cire kaya,sai itama ta fara ya kalleta yace"in wani yace ki cire kaya karki yarda domin ba abune mai kyau ba,kuma karki kara yin abinda wani yayi bani ba" Shiru tayi tana kallonshi kamar tana jinsu Ganin tana matse kafa yasa shi ganewa fitsari tayi Ya kalleta yace"as from today in zakiyi fitsari ki shiga toilet ya kare maganan da jan hanunta zuwa toilet Suna shiga yace"in zaki yi fitsari nan zaki shigo kinji?" Wanka sukayi suka fito dai-dai da lokacin da ilham tayi knocking Sanda ya saka jallabiya ya sakawa IMAN hijab ya bude Tray din abincin ya amsa ba tare da barin ta shigo d'akin ba Tana tafiya ya ajiye tray ya kalli IMAN yace"kome nayi kiyi"shinfida sallaya yayi tana bayanshi ya tada sallah domin dama suna da alwala Suna idarwa ya jawo tray din ya fara feeding nata tana bashi yana bata har suka koshi Ummi ko yanzu wani plan take had'awa wanda ta tabbata zai taba MUSLIM kuma zaiyi abinda takeso Shiko d'an iya a cikin kwana uku ya hana Ahmed shiga ko wani company IMAN Ganin IMAN bata hayyacinta kuma Muslim na fita ya barta yasa Ahmed tunanin yi mata fyde Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan dala novel fans 🅿6⃣7⃣&6⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim A yau da sassafe d'an iya ya fita bayan ya bawa ilham umurni karta kuskura ta bar IMAN take domin tana barci a lokacin da ya fita gudun rigimanta yasa shi barinta Wajen daddy yaje dan ansa maganin IMAN da ya karbo musu wajen Dr zahra nan yake daddy ke fad'a me an gano irin alluran da akayiwa IMAN allura ne da akewa dabbobi kuma gomnati ya hana sayarwa saboda mugayen mutane na amfani dashi wajen yiwa makiyan su" Yace"yanzu toh miye manufa?" Yace"shine anti dot dinshi kuma tace b a samu amma zata duba mana" Yace"toh mungode" Ahmed ne ya fito a d'akin shi ya jiyo ilham na fama da IMAN Labewa yayi,sai yaji ilham na cewa"oh ni na ga ta kaina yanzu ya zanyi dan ta yarda dani?" Kallon IMAN tayi tace"toh bari in hadu miki tea ki sha kin ji?" Tana fita,Ahmed ya shiga d'akin yasa mata key ya kulle Murmushi yayi ya kalli IMAN dake zaune tana kuka yace"yau na samu abinda na dade ina kwadayi" Kayan jikin shi ya fara kokari cirewa Shiru IMAN tayi tana kallonshi Yana gama cirewa ya rage daga shi sai boxers Karasawa yayi zai fada jikinta sai ta mike Jawota yayi ta fadi a gado ya fara kokari rabata da kayan jikinta Ihu tayi suka fara kokuwa domin ita mutum in ba d'an iya bane bata yarda da kowa Ganin bazata yarda ba yasa shi fara dukanta yana kokarin nuna mata karfi Ilham ne ta dawo da tray a hannuta tana zuwa ta murda kofa taji yaki buduwa Gabanta ne ya fadi dan a tunanita kila IMAN ne ta kulle tana gudun karta ma kanta illah Buga kofar ta farayi sai taji kamar IMAN na ihu tace"na shiga uku kila wani abin tayiwa kanta" Kasa kunni tayi sai taji kamar ana cewa"dan ubanki tsaya ko inji miki ciwo Tace"na shiga uku"da karfi ta fara bugun kofa Amma yaki budewa Da gudu ta sauka ta fara niman taimako domin wayarta na d'akin A wurin security ta amshi waya jiki na rawa tayi dialling noban daddy domin bata da noban d'an iya off head Daddy na d'agawa tace"daddy kayi sauri ka kira yaya IMAN na cikin matsala" Mikewa yayi yace"what?"jin bayanin da tame Kallonshi d'an iya yayi yace"lafiya?" Yace"ahmed ya shigawa IMAN"ba tare da yayi magana ba da gudu ya bar office din yana fita ya shige mota yaja Ikon Allah ne kawai ya kai d'an iya gida IMAN ko sosai take dambe da Ahmed har ta fasa me flower vast a kai amma be barta ba Zuwa yanzu ta fara gajiya gashi ya yaga kayan barcin jikinta kuma ya ji mata ciwo a jiki bakinta da hanci duk jini sukeyi Da gudu d'an iya ya karasa kofar d'akin ya fara shirin kofa amma kofar lafiya lau take kasancewa security doors ne Komawa mota yayi ya zaro key ya tuna akwai spare da ya saka Yana zuwa ya bude ko a fusace ya shiga jikin shi na rawa Ganin Ahmed yayi cikin jini da kwalban fanta a hannu IMAN da alamu fasawa ta yi a kanshi Ai IMAN na ganin d'an iya ta karasa ta rungumeshi Cikin b'acin ran ganin kayanta a yage ga nonota a waje A ranshi yace"ya gani kenan" Ai tureta yayi ta fadi Gadan-gadan ya karasa wurin Ahmed ba tare da yayi la akari da halin da yake ciki ba Ya fara naushin shi yana dukan shi Karshe ma jawoshi yayi kamar matace zuwa falo ya dinga duka Ilham ko ihu take tana niman taimako Gashi ba kowa a gida Sanda y tabbatar ya had'a me jina da majina ya jashi waje ya wurgar Yayi security umurnin karsu kara bari ya shiga gidan Sanan y shige ciki Falo ya tarar da ilham tayi ta gumi karasawa ya farayi gabanta tana matsawa baya Domin yanayi shi yasa ta ji kamar ta saki fitsari Ganin ta kai bago yasa ta cewa"yaya kayiwa Allah da annabi kayi hakur....."Marin da ya sauke mata ne yasa ta yin shiru Marin da yayi sanadiyar d'aukewar ji da ganinta na mintina Kara mata yayi yace"me na fad'a miki Kafin in fita?" Tace"yi hakuri dan Allah " Kara mata yayi yace"a ce in baki umurni ki gagara bi ni sa'anki ne" Tace"ah'ah" Tsaki yayi ya haura ya barta tana kuka tana surutai tace"ni yau zan bar gidan nan kar ya kashe ni" D'aki ya shiga ya tarar da IMAN a India suka barta domin jikinta ciwo yakeyi Ko sake kallon inda take beyi ba ya karasa ya zauna a stool din mirror Mikewa tayi ta karasa ta rungumeshi ta baya A fusace ya juya ya turata ta fadi a gado Be kara kulata ba ya cigaba da danna waya yana kokarin kiran daddy Ummi ne ta dawo daga inda taje ta tarar da Ahmed kwance a hanya ba kaya jikin shi cikin jini Parking mota tayi ta fito ta fara kiran sunan shi amma shiru babu alaman rai tattare dashi Niman taimako ta fara yi da k'yar wani ya taimaka mata aka sakashi a mota sai asibiti Shiko d'an iya bayan ya gama waya ya saci kallon IMAN sai ya gan bata motsa ba Kiran sunanta yayi tare da girgizata amma bataZaro ido yayi cikin tashi hankali Yace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan yan SANADIN GARKUWA FANS 🅿6⃣9⃣&7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin tashin hankali yace"inalillahir wa-ina ilahi rajiun,tsohuwa"jijigata yakeyi amma bata motsi Lura yayi da tana numfashi kasa-kasa hakan yasa shi zuwa toilet ya dibo ruwa ya fito ya watsa mata A firgice ta farka,tana ganinshi ta saki kuka Rungumeta yayi gam kamar wani zai kwace me it's Yace"iam sorry tsohuwa bazan kara barin ki ba" Kwantar da ita yayi yace"tsohuwa you need a Dr,jikin ki yayi zafi " Kiran Dr zahra yayi tace"gata nan tahowa" Ilham ko d'aki ta shiga ta fara had'a kayanta,zata wuce gida Tana fitowa tana kokarin jan akwati ta hadu da d'an iya a hanya Wani mugun kallo ya aika mata ba tare da yayi magana ba Ilham da tuni ta sha jinin jikinta cikin inda-inda Tace"yaya wallahi wanki zan kai,amma yanzu zan koma tunda baka so" Ratsata yayi ya shige da kofi tea a hannun shi Tana ganin shigewar shi ta sauke ajiyar zuciya tace"hmmm Allah ya taimakeni be mare ni ba ai da na mutu" Zama yayi yana bata tea tana sha yana mata murmushi Sallama saratu ne ya katse musu yanayin da suke ciki Tashi yayi ya bude kofa yace"saratu ya dai?" Tace"bakuwa kukayi Dr zahra" Yace"jeki shigo da ita" Har bedroom Dr zahra ta shigo babu b'ata lokaci ta fara duba IMAN Kallon d'an iya tayi tace"tana fama da fever sakamakon dukan da tasha amma zan rubuta maka magunguna a bata "yace" toh nagode" Tace"akwai tabbacin fever zai iya yin high zuwa anjima in haka ta faru ka nimi towel kasa a ruwan sanyi kayi ta goga mata jiki dashi" Yace"ok Rakata yayi har mota bayan ta rubuta musa maganin Ilham ya bawa ta siyo maganin Ummi ne ta shigo ta fara masifa tana tsinewa d'an iya wai akan me zai duka mata yaro har ya suma yanzu da k'yar aka ceto rayuwarshi D'an iya dake zaune a falo yana jiran ilham yace"an dakeshi din kinma gode ban kashe shi ba sha-shasha uwa" Tace"wallahi d'an ka kiyayeni zan iya hallala ka da IMAN" Yace"ni kuma kafin ki hallakani zan koya miki hankali" Tace"ok zamu gani" Yace"a shirye nike" Wayarta ne yayi kara ta d'auka ihsan ne" Ihsan tace"wani asibiti yaya yake" Tafe"lafiya specialist" Tace"ok yanzu zani" Tana gama wayar d'an iya ya d'auki wayar ya kira noban yan sanda yace"ina so kuje Kuyi arresting Ahmed a lafiya specialist ina so akama ni a bisa yunkurin da yayi nawa matata IMAN fyde da kuma sata kudin company da yake tayi,kar a sakeshi sai an mikashi kotu" Gaban ummine ya fadi tace"me kake nufi?" Yace "abinda kika ji,dama ai ba kyaleshi nayi ba dolene ma in hukuntashi bisa laifin taba matana" Tace"shikenan dani kake zancen" Ilham na dawowa suka haura sama Ummi ko kiran yaranta tayi su Boos tace"a yau tana son su shigo gidan da daddare suyiwa IMAN fyde kuma suwa d'an iya duka wanan shine darasi na farko da zata fara koyawa d'an iya for messing with her" Boss yace"an gama" Tace" kuma ina son an binciko min wanene shi,yanzu zan maka message da sunan kauyesu da kuma hoton shi" Yace"ok" Da dare misalin karfe 1:30am d'an iya ne ya farka domin yin nafila sai yaji jikin IMAN yayi mugun zafi kuma fever ya dawo Tausayinta ne ya kamashi yace"Allah sarki tsohuwa kina ta fama bari in shafa miki jiki da towel dan ki samu lafiya" Toilet ya shiga ya fito da ruwa a roba da towel karami ya fara shafa mata a jiki Ji yayi kamar hayaniya a bayan window a hankali ya leka Sai yaji su boss na cewa ai part din da hajiya tace"a hannu hago yake D'aya kuma yace"toh ku kirata mana Ku tambayeta part din lokaci na wucewa Kiran wayar sukayi amma ba a d'aga ba Yace"bata d'aga ba kila bacci ne ya d'auketa" Can anjima wayar su tayi kara yace"hajiya ce" Tace" ya naji shiru?" Ai d'an iya ba bari ya karasa jin maganan ba ya bar wuri da muguwan fadiwar gaba Da gudu yaje d'akin ilham ya tasheta amma da yike IMAN nada nauyin barci bata farka ba Tsaki yayi ya d'auketa ya kawota d'akin su ya ajiye Key ya zare jikin kofa a gurguje yaje ya fara kokarin gwagwadasu hanunshi na rawa Da k'yar ya samu key din da yayiwa kofar baya Zufa yake, dawowa yayi ya d'auki ruwa da yake ta amfani dashi dan shafawa IMAN ya kwarawa ilham A firgice ta farka har zatayi ihu ya toshe bakinta yace"gida ba lafiya,biyoni" D'aukan IMAN yayi tare da jera pillows ya rufe da bargo Sanan suka bar d'akin ta kofar baya suka bi ya kara rufewa kamar babu wanda yabi kofan ya zare key Yana fita su Boos suka shigo Har suna lashe baki sun samu mace Fad'a suka farayi boss yace"ni zan farayi" D'ayan yace"daga kai sai ni Na ukun yace"wallahi baka isa ba" Bude bargo boss yayi ya gan pillow Tsaki sukayi d'ayan ya bude toilet ya gan wayam D'an iya ko ta kofar baya yasuka bar gidan rike da IMAN a hannun Gajiya yayi da riketa ya goyata tare da mikawa ilham waya yace"ta kira daddy" Daddy ta kira ta fad'ame halin da suke ciki yace"yanzu ina kuke" Tace"gamu mun fito daga gidan mun d'anyin nisa da gidan" Yace"alhamdulillah Ku jirani gani nan zuwa" Su boss ganin sun duba kap dakin babu alamun mutane" Sauka sukayi zuwa falon part din ummi A zaune suka ganta zaune Tace"ya nagan kun fito da wuri?" Boss yace"ai babu kowa a gidan" Tace"ban gane babu Iowa ba bayan da idona na ganshi lokacin daya shige dan kwanciya" Boss yace"toh muje ki duba" Zuwa sukayi sun duba kap part din babu kowa Boss yace"........ Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [24/07, 13:01] 80k: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to anty shamsiyya 🅿7⃣1⃣&7⃣2⃣ Boss yace"gaskiya hajiya kin ja mana rai kin samu kwadayin zamu samu mace amma babu kowa toh bamu kudin mu mu tafi" Tace"wani kudi?ai baku isa ba bakuyi aikin komai ba in biya Ku" Boss yace"ke hajiya in baki so in miki aiki ki biya mu ko kuma muyi miki fyde domin a hannu muke" Tace"bazan bayar ba" Turata boss yayi ta fadi saman kujera Babu b'ata lokaci suka fara kokarin shiganta ganin da gaske suke yasata cewa"kuyi hakuri zan baku kudin" Boss yace"toh je ki kawo kudin" Haurawa tayi part dinta ta fito da kudi ta basu Tace"gashi yan iska" Boss yace"mu ne yan iska?" Tace"dama fa" Yace"toh yan zamu nuna miki iskanci" Rike ta biyun sukayi ta fara kokarin kwacewa amma sunfi karfinta Sanda suka tabbatar sun mata caka-caka suka barta" Kuka takeyi domin tunda take bata taba ganin marasa imani irinsu ba domin ba karamin b'arna suka mata ba Tsinewa d'an iya takeyi domin laifin shi take ganin domin a tganinta shine ya jawo mata tunda ya shigo rayuwar su komai ya daina tafiya dai-dai Da k'yar ta ja jiki ta shige d'aki tana shiga wayarta yayi kara tana dubawa ta gan bakuwan noban D'agawa tayi ta ta d'au asibiti ke kiranta Ga mamakinta sai taji muryar d'an iya yana dariya Yace"hajiya turai ya dai?" Tace"waye ne?" Yace"waye kuwa?nine sirikin ki" Tsaki yayi tayi zata kashe waya Ya katseta da cewa"no no ba sai kin kashe ba kira nayi inji bakin da kika turo mana sun wuce,hajiya matsala na dake mako,madadin ki d'auko manya yan iska,sai kika kawo mana kanana yara wanda basa su iya mana komai ba,hajiya ya kamata ki fara cire kudi cikin kudin da kika sata a gidan na saboda kanana yaran nan bazasu taimake ki ba" Tace"kana kaini bango" Yace"ai so nike in kaiki bangon ki rasa hanya" Tace"shikenan zamu gani" Yace"babu abinda zan gani sai alkairi" Tace"ok" Kashe wayar yayi ya kalli barrister yace"yanzu zan fara had'a last plan dina ina son a zuba cameras a gidan gaba d'aya d'akuna gida" Yace"haka yayi amma ina mamaki basiran ka" Yace"dama duk wani wanda ya rike gaskiya Allah baya bari ya tabewa" Yace"haka ne yanzu ka kai IMAN d'akin ilham Yace"toh"kaita yayi ya fito,daddy ya kaishi d'aki yace"ga d'aki ku kwana zan sa mami ta had'o maka tea" Yace"nagode daddy" Cire riga yayi ya zauna yana tunanin IMAN wani soyyarta na ratsashi domin yana mata wani so da shi kanshi beyiwa kanshi A haka daddy ya shigo ya sameshi yace"ya dai namiji" Murmushi yayi yace"daddy ka shigo" Yace"eh karka damu Allah na tare da mai gaskiya" Yace"hakane wallahi tausayin ta nikeji yanzu ina za a samo d'an uwanta MARWAN " Daddy yace"ina nan inasa malamai suna mana addu'a nasan wata rana Allah zai dawo da hankalinshi gida" D'an iya yace"hakane daddy ni a rayuwata bana boye abinda nike ya ke zuciyata a gaskiya ina son IMAN kuma zaiyi wuya in saketa" Daddy ya rike hannun shi yace"karka damu ni kaina bana son ku rabu dan nasan kai ne zaka iya riketa da amana karka damu zan mata bayani in komai ya daidaita" Yace"nagode yauwa daddy akwai abinda zan nuna maka wani kwalban maganin ne na gani a d'aki nayi snapping a wayana" Tashi yayi zai d'auko wayar ya bawa daddy baya Kallon bayanshi yayi kawai sai daddy ya gan wanan tambarin sarautan MALI a bayan shi Mikewa yayi yace"what?" A tsorace d'an iya ya juyo yace"lafiya" Daddy yace"ina ka samu wanan tabon?" Yace"iya tace dashi aka haifeni" Yace"waye iya?" Yace"mahaifiyata" Daddy yace"gobe muje ka nunamin kauyen ku ina son na gan matarka" D'an iya yace"me zai hana ka bari in mu gama da hajiya sai muje kasan halinda IMAN ke ciki yanzu ba zamu iya barinta ba kuma mahaifiyata bata San nayi aure ba ai ka gan kamata mu bari in komai ya dai-daita sai muje in sanar da ita komai,amma meyasa kake son ganinta" Babu inda daddy ya iya ya hakura tare da cewa"zan sanarda kai amma sai na gan mahaifiyaka" Yace"babu komai Allah ya kaimu" Washe gari d'an iya ya d'auki IMAN da ilham suka koma gida A falo suka tarar da ummi karasawa yayi Yace"surukata ya kike? " Yi tayi kamar bata jishi ba Yace"ki fara kirga kwanakin ki a gidan nan domin kwana nan da kwana goma zan gama dake" Tace"ni kuma nan da kwana uku zan baka mamaki" Bayan kwana uku D'an iya ne gaban Dr zahra da daddy suna magana Bayan ta duba maganin da d'an iya ya bata Tace"ina zargin wanan shine anty dot da ake nima amma dan tabbatarwa zan kara bincike" Jiki sanyaye d'an iya yace"toh nagode"damuwarshi d'aya shine wani irin fahima IMAN zatawa aurensu?shin zata so shi?sai dai yayi alkawarin in bata sanshi zai hakura ya saketa ko da sonta zai kashe shi Bayan sun dawo gida,washe gari ya fita zuwa office din daddy domin yayi nasaran sace wasu takardu a d'akin ummi Yana fita da minti ashirin ummi ta shigo da wasu katti Ilham dake d'aki tana gadin IMAN tana kallon video IMAN da d'an iya a wayarta domin a sace take musu video tana dariya Kawai sai taji an turo kofa kallon kofa tayi sai ta gan ummi ne da wasu katti Bude baki tayi zatayi ihu Kawai sai aka Maman Noorul Hudah Luv u my fans Please share [24/07, 13:01] 80k: 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naki ne uwargidana MARYAM MOHAMMED sarautan mata,mata a gidan baban nazee,uba agun minal,kuma abban noor inshaallah,Allah ya bar mu tare,mu sufa tare,amma kar ya karo mana wata😂amin 🅿7⃣3⃣&7⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Kawai sai aka toshe mata rufe mata fuska da hanky A take ta suma,d'aukansu sukayi aka saka a mota Sai misalin karfe 11:30 ya dawo gida yana sauri domin haka kawai yaji hankalin shi yaki kwanciya ga gabanshi na faduwa Direct d'akin ilham yaje amma babu kowa Kiran sunan ilham yayi amma shiru Fita yayi ya leka d'akinsu still babu kowa Yace"kai akwai Marsala wasa-wasa kap part din ya dube amma shiru Gidan gaba d'aya ya duba amma babu alaman su Zama yayi cikin tashin hankali yace"kai nayi babban kuskuren barin su a gidan na manta karamin dama hajiya ke jira"waya ya ciro a aljihu ya kira daddy yace"daddy akwai matsala fa an sace su IMAN" Daddy yace"what how comes?" Yace"ban sani ba but iam sure hajiya is behind it" Yace"ok karka damu za a san inda za a yi" Yace"daddy ya zanyi?in wani abu ya sami su ba zan yafewa kaina ba" Daddy yace"I will call you back" Suna gama waya me gari ya kirashi kamar bazai d'aga ba sai ya kawai ya d'aga Cikin tashin hankaki mai gari yace"d'an iya wasu mutane sun sace iya" Yace"what?' Yace"yes yanzu makotanmu suka zo suka sanar dani an gan wasu sun sata a mota" Yace"inallillahiwainailahi rajiun in Allah ya yarda zan nimo ta" Yace"in kana niman taimakon mu ka sanar damu" Yace"ok" Sule ya kira yace"please ina niman taimakon ka" Yace"fadi komai abokina" Yace"zan kira ka" A hankali ilham ta bude idonta ta gan kanta a wani babban gida mai kyau ne " Dube-dube ta farayi da kokarin tashi sai taji ta a daure Hango IMAN tayi nisa da ita tana kuka Sai kuma ta hango wata mata kuma itama daure Iya ko ta d'au yan masaurantan MALI ne suka satota Kallon ilham tayi dake kokarin kwance kanta tace"ke meyasa aka kawo mu nan?" Ilham tace"saboda su cutar da IMAN ne?" Iya tace"waye IMAN ne?" Tace"baki San IMAN SHEHU ISAH BA ya'ce ga alhaji shehu isah" Iya tace"ina jin labarin shi" Nan ilham ta kwashe labarin komai ta fad'awa iya ta kare da cewa"dan yaya Muslim yana taimakonta shine hajiya ta sato mu Iya tace"wani MUSLIM?" Ilham tace"Muslim Mohammed Mahmud ai shi ya aureta na wata uku"domin ilham akwai surutu Tsaki iya tayi tace"oh watoh saboda ranka dade aka satoni?shine na d'aga hankali na" Ilham tace"waye ranka dade?" Iya zatayi magana sai ga d'aga daga cikin Wanda ya sato su mai suna darma ya zo yace"kun wani dame mutane da surutu" Iya tace"toh mai zai hana mu yin magana muna da baki?ai duk wanda aka sato shi saboda ranka dade ya ji dadi domin shi ba kamar kowa bane" Damar yace"in lokaci yayi zakiyi bayani" Daddy ko police ya kira ayi tracing ummi amma har yanzu ba a San inda take ba D'an iya ko kiranta yake amm bata d'agawa Yana zaune a falo yana tunanin abinyi Sai ga ummi ta shigo tana waya tana dariya tana ganinshi tace"zan kiraka anjima" Kallonshi tayi tace"ya dai d'an saurayi?' D'agowa yayi sai saki murmushi yace"lafiya lau surukata" Mamakine ya kamata amma bata nuna ba tace"bana son mu b'atawa juna lokaci,nasan zuwa yanzu kasan na sace matarka da kawarka da kuma mamanka" Yace"me kike so domin nima bani da lokaci" Tace"good question,so nike kayi sighnin takardun nan,"ta kare magana da Ciro takardan a jaka,kuma ina son ka kusance ni,in kuma na maka alkawarin zan sako su" Yace"shike nan?" Tace"eh" Yace"OK" Murmushin samu nasara tayi tace" in kakiyin abinda nike so yanzu zan sa a kashesu kamar inda nasa aka kashe hajiya da alhaji" Yace"kina nufin ke kika kashe iyayen IMAN kenan?" Tace"eh ni na kashesu domin dama na auri alhaji ne saboda dukiyarshi" Yace"ok bani da lokaci yanzu wanne zan farayi cikin biyu?" Tace" kwanciya dani" Yace"ok" A hankali ya fara tafi zuwa wajenta har ya karasa gabanta Itako murmushi takeyi Yana kaiwa ya duka kamar zai mata kiss Dai-dai kunninta yace"keep dreamin " Kallonshi tayi zatayi magana ya tureta ta fadi Yace"ashe baki da tunani har yanzu baki fahimci was an nan ba,ni ance miki na damu da wata IMAN ne? ai tage min aiki kikayi domin da kin kasheta komai zai zama nawa dama kina tunanin ni zan zauna da mahaukaciyace" Cikin b'acin rai tace"ai in bakayi Dan IMAN ba kayi domin mahaifiyarka" Yace"hakane,amma in kikayi kuskuren taba iya zaki yi dana sanin zuwanki duniya,domin na Fiki hauka,domin zan kona duk companies din kowa ya rasa,kuma zan kashe ihsan" Zaro ido tayi tace"ihsan kuma?" Yace"eh mana ai bake kadai kika iya wasan ba" Tace" ai ihsan bata gari yace"duk inda take zan bita" Tace"nasan fad'a kake tunda bazakayi abinda nikeso ba zansa a kashe su"ta kare magana da fita a gidan Murmushi yayi yace"good haka nikeso dama" ga mamakina sai nagan daddy da sule da wani sun fito saga inda suke buya Dariya daddy yace Maman Noorul Hudah Luv u my fan Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to all my fans 🅿7⃣5⃣&7⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dariya yayi yace"what a good plan son" Na ukun yace"I like you style" D'an iya yace"an d'auka maganan mu?" Yace"yes mu zauna inyi playing muji amma meyasa ka ce kar a kamata yanzu ai ta fad'a ita ta kashe iyayen IMAN din" D'an iya yace"na fison mu kamata redhanded bana son ta samu chance na escaping a court" Yace"hakane kimafa" Bayan su gama jin recording din D'an iya yace"sule is you turn" Sule yace"na shirya" Bude laptop police din yayi ya fara danne danne Yace"zaka iya kiran noban" Sule ya kara waya a kunnni tana ringing amma ba a d'auka ba sanda yayi mata miss call biyar ta d'auka da masifa Tace"wanene?" Daidaita natsuwarshi yayi yace"is not important na kiraki ne in taimakeki akan MUSLIM da ya caja miki kai ina da labarin kin sace mishi mutane,toh ina so ki sani MUSLIM abokina ne tun muna yara kuma nasan abinda zaki iyayi dan ya tsorata dake ya kuma yi abinda kike so,amma sai kin biyani 1million" Tace"zan baka please ka fad'a min" Yace"zan kiraki nan da 1hr in fad'a miki inda zamu had'u amma kafin nan karki yi komai gudun karki b'ata plan din da zan baki " Tace"ok" Yanke wayar yayi ya kalli d'an iya Yace "good my friend" Daddy yace"an gano location din?" Yace"eh mun gano location din a gbadukwa ne" Daddy yace "muje kawai" Yace"ok muje bari in kira office bani backup" Cikin minti 30 suka isa gidan zagaye gidan sukayi Ummi dake tsaye gaban iya tana cewa"wallahi in d'an ki beyi abinda nike so ba zan bashi mamaki" Iya tace"dan allah can tafi,ni kwanceni ki had'a min shayi yar banza sinannaniya babu abinda zaki iya yi min domin ranka shi Dade na nan tafe" Zatayi magana taji an seta mata bindiga keya Juyowa tayi sai ta gan yan sanda D'an sanda yace"hajiya you are under arrest" Tace"for what?" Zaiyi magana sai ga d'an iya ya shigo yana tafi da murmushi Yace"surukata your game is up domin yau zaki biya abinda kika aikata yau zaki girbi abinda kika shuka" Tace"MUSLIM ka cuce ni had'awa na da kai be amfane ni da komai ba" Yace"ai dama ni mutane bazan basa amfana dani kuma kinyi babban kuskuren da kika ja dani" Daddy ne ya shigo yana dariya yace"surprise surprise" Tace" barrister hard a kaima?" Yace"harda ni ba,ni na had'a wasan dan tun farko ba a baya ki nike ba" A fusace ta zare bindiga a aljihun d'aya daga cikin police din da niyar zata halbe barrister Ai sai wanda ya seta bindiga a keyarta ya sake mata halbi a kwakwalwa Nan take ta zube mataciya Dubawa sukayi suka tabbatar da ta mutu police ya d'auketa ya kai mota Daddy yace"ku tafi da yaran nata kuma a hukuntasu" D'an iya ko zuwa yayi ya kwance IMAN dake kuka Rungumeta yayi gam Iya tace"rankashi dade bazaka kwanceni bane?ko baka ganni bane?" Kallonta daddy yayi ai sai ya gan hafsat Karasawa yayi yace"hafsat kene?" Tace"abdallah dama baka mutu ba?" Yace"ina raye, amma hafsat wanene MUSLIM? " Zatayi magana wayanshi yayi kara Dr zahra ne tace" ku kawo IMAN yanzu a mata anti dot din" Yace"ok gamu nan zuwa" Kallon d'an iya yayi yace"muje mu kai IMAN a mata anti dot Gabanshi ne ya fadi a ranshi yace"shike nan komai ya kare" Amma a fili yace"toh ilham ki kaisu gida" Iya tace"ranka dade ashe aure kayi ban sani ba" Yace"iya ki yi hakuri,naso zuwa in fada miki amma babu lokaci" Tace"babu komai ilham ta min bayani" Ilham ne ta jasu a mota zuwa gida Mami ko kamar ta hadiye su a waje aka bawa sule d'aki Suna zaune bada dadewa ba sai ga MARWAN ya shigo da sallama Mami na ganinshi ta saki plate din hanunta Tace"MARWAN dama kana raye?" Yace"eh mami ina Paris all this well na ratse dalilin da yasa naki zuwa gida amma yau kawai ina zaune naji kewar IMAN ya dameni kawai sai na taho" Tace" ba laifinka bane shigo ka zauna" Yace"mami ina anty IMAN?naje gida babu Iowa shine nace bari in taho nan" Tace"ai IMAN na asibiti" Yace"meya sameta?" Labarin komai ta bashi Ba karamin kuka yayi ba yana godewa Allah da kuma daddy da MUSLIM da yanzu bashi da kowa a duniya Kasa hakuri yayi yace"wani asibiti ne?" Tace"bari ilham ta kaika" Kallon gefenta yayi ya basar Itama share shi tayi sana mami ta kumayi magana tace"tashi mana Ku tafi" Tace"oh sorry asheni yake jira" Iya tace" ke bani son shirme fa" Mikewa tayi tana turo baki tace" toh muje" A mota ko basar da juna sukayi can anjima yace"ilham yaushe kika rainani har baki gaisheni?" Tace"ni fa ba raina ka nayi ba fushi nike da kai,ka tafi ka barni ka mantani bayan tun ada kamin alkawari zaka aure ni,amma yanzu nasan ka samu wata ka fasa aurena" Murmushi yayi yace"ba haka bane illy babu kowa a zuciyata,yanzu ma in kina so sai in fad'awa daddy" Tace"da gaske?" Yace"eh mana" IMAN ko an samu nasaran yi mata anti dot din ba karamin hauka tayi ba sanan ta sume D'an iya ya kalli Dr yace"ya kuma haka?" Tace"inta farfado zata koma normal" Sanda IMAN tayi kwana uku ta dawo hayyacinta kuma yanda take ada domin tuni asirin da boka yayi ya karye Tana bude ido ta saukesu akan d'an iya da masifa ta kalleshi Tace"me kakeyi a nan ko ka biyoni ne ka kuma saceni?" Daddy yace"calm down ki bari in muje gida zan miki bayani" Tace"daddy bakasan shi bane d'an GARKUWA ne shi ya saceni,ina ummina take?" Shiru d'an iya yayi yana kallonta zuciyanshi na zafi ganin bazai iya juran ganin kiyayyata ba yasashi fita Daddy yabi bayanshi da kallo MARWAN na zuwa suka rungume juna suna kuka Tace"nayi kewar ka" Shima yace"Nina haka Bayan kwana biyu aka sallamesu A falo daddy ya tarasu ya kalli IMAN Yace"..... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din naki ne HASSANA kuruciya zallah 🅿7⃣7⃣&7⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"IMAN ina son ki sani shi rayuwa makaranta ne,kuma a kullum ake haihuwa kuma kullum ake mutuwa kullum kuma muke haduwa da mutune,wasu na kirki wasu sab'anin haka,muna dai rayuwa ne amma bamu San masu sanmu ba sai abu ya same mu,kuma akwai mutane da suke nuna mana so a fili kuma a zuciya ba haka bane,shiyasa ka godewa Wanda zai nuna maka kiyyaya a fili domin shi kasan zuciyar ka kuma ka guji mai mama dariya a fili kuma zuciyar shi ba haka bane,a takaice hajiya turai ta dade tana cutarda Ku munsaman ke ta raba Ku da iyayen ku "labarin komai ya bata Yace" ki godewa mijin ki MUSLIM da ya tsaya tsayin daka ya raba ki da makiyan ki wallahi yaron na be runtsa ba San da ya tabbatar ya kubutar dake daga miyagun mutane Ihun da IMAN tayi ne ya firgita kowa a falo Daddy yace"lafiya?" Tace"wallahir kun cuceni da kuka had'ani da kanin bayana kuma dan GARKUWA criminal wallahi sai ya tsake ni dan ba zan zauna da criminal ba kuma kanina daddy ka biyashi 50million dinshi ya sakeni ai ba kyauta yayi aiki ba" Cikin b'acin rai daddy ya daka mata tsawa yace"wallahi baki isa ba domin baki da miji da ya wuce MUSLIM " Tashi tayi ta fita tana kunkuni Kallon MUSLIM daddy yayi da yayi shiru yana kallon ikon Allah MARWAN yace"please daddy kayi hakuri zan mata magana" Yace"ok" Mikewa MUSLIM yayi yace"ina zuwa" Fita yayi har yana tuntube iya ta bishi da kallon tausayi harda d'an kwalanta Bayan fitan d'an iya daddy yace"hafsat ina son ki fadimin asalin wanene d'an iya" Ajiyar zuciyar ta sauke tace"d'an iya ba kowa bane illa yarima MUSLIM d'an mai martaba Mohammed Mahmud da gimbiya Aisha" Beyi mamaki ba domin ya dade yana zargin haka amma abinda ya d'aureme kai ya akayi yake Raye? Iya tace"nasan abinda ke zuciyar ka domin kowa ya d'auka ya mutu,toh bashi ya mutu ba d'an na Mohammed ne ya mutu"labarin koma ta basu tana kuka kowa a d'akin sanda yayi kuku Mami.tace"gaskiya kinyi kokari samun irinku sai an tona eh yaushe zan iya" Sule yace"ai biri yayi kama da mutum" Daddy yace"toh in hakane toh ya zama dole muyi gaggawan zuwa MALI domin mutane na niman taimakon shi especially mahaifiyarshi da azaba yasa ta fita hayyacinta domin akwai wanda nike waya dashi gaskiya a labarin da yake bani toh masarautan MALI na niman Agaji" Iya tace"lokaci yayi da Ibrahim zai girbi abinda ya shuka" Shiko MARWAN shiru yayi yana jinjina al-amarin Ilham ko kuka takeyi na tausayin iya Bangaren d'an iya ko yana fita direct gidansu IMAN yaje dan yasan nan taje A falo.ya tarar da ita murmushi karfin hali yayi ya karasa ya zauna kusa da ita Wani dogon tsaki tayi dukda sakin ya taba zuciyar shi domin ya tsane ayime tsaki amma sai ya daure ya kama hanunta Yace"tsohuwana bazaki yi hakuri ki bari mu zauna ba wallahi ina son ki na dade ina kaunarki,pls ki bani wata dama in gyra kuskurena,wallahi ni ban tabayin GARKUWA ba sai kanki kuma nagodewa allah dayasa ke na fara yiwa gashi SANADIN GARKUWAN na aureki" Fisge hanunta tayi cikin masifa tace" ina son ka sani ni ba tsaranka bane kuma karkayi tunani zan soka rayuwata domin ni ba zan iya zama da yaro ba kuma na fi karfin ka a ko wani fanni please ka sakeni zan biyaka ko nawa kake so" Yace"haba dear ki daina magana haka ki yarda dani na miki alkawri zan soki har karshen numfashina" Tace"ina ganin baka da hankali ka dubeni nayi kama matar irinka ko kuma ni sa'ankace" Ganin bazai jure kalamanta ba ya sashi rungumeta Ai tureshi IMAN tayi ta wanka me lafiyayyan mari Nan fa ran maza ya soma b'aci amma ya daure Sungunawa yayi har kasa yace"ki ma girman Allah ki hakura ki bani wani dama" Tace"jirani ina zuwa sama ta haura sai gata ta fito da cheque ta wurga me a miki tare da zama tayi crossing legs tace"ka cika da ko nawa kake so ni kuma zan baka domin ka sakeni" Dariya yayi yace"na fi karfin kudin ki IMAN" Rike hanunta yake son yi sai ta tureshi ya fadi Ai rai b'ace ya tashi yace" ke har kin isa ki wulakantani tunda nike ban taba rokon wani ba kuma babu wanda ya taba lafiyar jikina ko ya mare ni amma ke na biyu kenan like marina toh in baki sona bazan miki dole ba kuma zan baki abinda kike so kuma ina son ki sani akan wanan wulakancin da kika min na tsane ki kuma a yau zan rabu da ke,ke baki isa ki biyani ba domin ni ban taimake ki domin a biyani ba" Yace"a yau ni MUSLIM na"wayarshi ne yayi kara daddy ne Yana d'agawa daddy yace"ban yards ka saketa ba,kuma kazo ina niman ka" Tsaki yayi yace"zuwa gobe zanyi transferriy duk wani dukiyarki dayake karkashin sunana kuma zan had'o miki da takardan tsakin ki,kije ki auri tsaranki"yana gama magana ta zube ta fashe da kuka Wanda batasan ko na menene ba Yana kaiwa gidan daddy a falo ya tarar kowa Kokarin boye damuwanshi.yayi Daddy yace"ina Fatah baka saketa ba?" Yace"ah'ah gone zan mayar mata dadukiyarta hade da takardanta" Daddy yace" kayi hakuri zan mata magana" Yace"no na,hakura da ita kawai" Daddy yace"ka shirya gobe zamu Masarautar Mali " Yace"yin me?" Daddy yace"ceto mahaifiyaka da mutanen kasan ka" Kallon iya yayi yace"meyasamu iya kuma wa ta sani a MALI?" Daddy yace"mai martaba MUSLIM kayi hakuri akwai gaskiyan da iya ta boye maka " Kallon iya yayi yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din na Ku ne masoyana masu min addu'a nagode Allah ya biya mana bukatan mu 🅿7⃣9⃣&8⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"iya please ki fad'a min kin sani a duhu" Kuka ta fashe dashi hakan ya karasa d'agame hankali Daddy yace"mai girma MUSLIM ka natsu ka ji abinda zan fad'a ma kuma please ka mata kyakyawan fahimta" Yace"ina ji" Daddy yace"iya ba mahaifiyarka bace" Jin maganan yayi kamar saukan haradu yace"what iya me nayi da kike kokarin guduna" Daddy yace"ka bani natsuwan ka please" Labarin komai daddy ya bashi da halin d gimbita Aisha ke ciki Idon shi ne ya canja kala yayi ja kamar za a kesta ashana ta kama Kallon iya yayi sai ya rungumeta yace"meyasa baki bari sun kasheni ba kika ba da d'an ki why iya har abad kece mahaifiyata kuma daga yau ki daina kirana da ranka dade domin ni d'an ki ne" Daddy yace"gobe zamu tafi" Tashi yayi ya shige ciki sai gashi ya fito yace"tashi muje" Daddy yace"ina?" Yace"MALI" Zaro ido daddy yayi yace"yanzu da rana saka?" Yace"in bazaka ba kabani address din" Daddy yace"mu bari gobe" A fusace yace"in bari gobe bayan mahaifiyata na cikin mawuyacin hali ni kadai nasan halin da take zuwa min a mafalki wallahi in ka gan na kwana a Nigeria toh sai dai gawana" Da sauri daddy ya mike ya shiga ya shirya ya fito MARWAN yace"muje a jet dina" Yace"ah'ah wanan fad'a na ne bazan mezanje in tararar ba bana son in sa rayuwar kowa a hatsari" MARWAN yace"haba d'an uwa I ko mutuwa nayi a can ban biyaka abinda kayi mana ba" Rike hannu iya yayi yace"toh muje" Ilham ko mikewa tayi zata gidansu IMAN ta ci mata mutunci Mami ta bisu da addu'a MASARAUTA MALI Kamilla ne da sauran bayi suna hira Tace" ramlat wallahi ni rayuwar gimbiya na bani tausayi a ce ana shanya mutum na tsawo shekaru ashirin da biyar kai zalunci yayi yawa" Ramlat tace"yau kamat hauka tata tafi ta kull um domin tun d'azun fara'a takeyi" Kamilla tace"wallahi yau da far in ciki ta farka ko abinci bansha wuya ba wajen bata" Ramlat tace" Allah sarki baiwa Allah" Sai misalin karfe 6:30 su d'an iya suka isa MALI a wani babban fili suka sauka yan gari sai kallonsu suke" Tafiya sukeyi d'an iya na kallon yanayin gari da yunwa Daddy na me bayani suna kaiwa gaban gidan sarki kallon gidan d'an iya yayi cikin wani yanayi da shi kanshi besan ni ba Mutane ne suka zagayesu suna kallo domin labari ya zagaye gari Wasu sun zo daga turai da jirgi sama Kallon gefenshi yayi sai ya gan kamila na kokarin mayar da Ammi ciki Tsayawa yayi yana kallonsu zuciyarshi na bugawa domin baya ganin fuskarta Ammi na juyowa d'an iya ya ruga a guje zuwa inda take Yana kaiwa ya wani rungumeta Iya ko kuka na yaci karfinta ganin inda Ammin ta koma balarabiyar Asali mai ji da kudi da illimi amma saboda zalunci an mayarda ita wani iri Dariya ne ya sub'ucewa Ammi ta fara lallashin shi Raba jikinshi yayi da nata yace"my ammi how are you?" Shiru tayi tana shafa fuskanshi hawaye na gaganra a idonta domi tana jinshi a jinin jikinta Rike hanunta yayi yace"fell me ni d'an ki MUSLIM bani aka kashe ba,dan Allah ki min magana" Mamakine ya kama yan kallon jin yace"shine yarima MUSLIM Kamilla tace" ai bata magana ai" Kallon kamillan yayi yace"me ya mayar da ita haka"ya kare maganan babu alaman wasa a fuskarshi Tsorata tayi da yanayin shi jikinta ya fara rawa ga tsoron kartayi magana abbu ya hukunta ta Tsawan da d'an iya ya daka mata ne yasata fara bayani ba shiri Kafin ta gama ran maza ya b'aci kallon daddy yayi yace"kaini fadan sarkin" Daddy yace"me zakayi ne?" A fusace yace"nace ka kaini ko" Daddy yace"toh muje" Iya tace"ka bari tukuna please" Ko kallonta beyi ba ya kama hanun Ammi sai ya gan ashe bata iya tafiya Kallon kamilla yayi tace"eh bata tafiya sai an taimaka mata Ba tare da tunanin komai ba ya d'auketa ya sata a kafada Sai fada sarki ko da suka shiga abbu bai ciki domin ya wuce part dinshi yin barci Masu gardine da dogarai a sassaye Hana shi shiga sukayi Yace"ku san koni waye ne?nine yarima MUSLIM kuma d'an sarki jikan sarki wallahi duk wanda ya sa'a umurni na zan raba kanshi da jikinshi Kallon mahaukaci sukayi me domin sun San yarima tun yana yaro ya mutu Wani ne ya kai wuka saitin wuyanshi Ga mamakin shi sai ya gan yarima ya naushe shi da kafa wanda shi basa rai ba Zagaye d'an iya sukayi da wukake shiko wuri ya samu ya ajiye ammi ya kalli kamila Yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to my sister Anty Gloria 🅿8⃣1⃣&8⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ki kula da ita" Nan fa aka fara dambe kamar a kunfu chinese Suna kaime hari yana docewa can ya samu nasara buga wani ya fadi Da sauri MARWAN ya d'auki wukan ya fara taimakame Shima wuka ne a hannunshi babu tausayawa ya fara ji musu rauni Cikin minti arba'in ya gama dasu Juyawa yayi ya kalli kujeran sarautan Nesa da shi da gudu ya haura stairs din babu tunanin komai ya haye ya zauna Zaro ido daddy yayi yace"ka sauka sai an saka zaka zauna" Rai b'ace yace"in azzalumai zasu iya sa Kansu kuma su zauna toh ni mai zai hana in zauna" Naja da taji hayaniya da gudu taje part din abbu ganinshi tayi kwance yana hutawa da mata a gefensa suna mashi tausa Tsaki tayi domin ya fara isanta da harkan mata D'aga hannu kawai tayi suka bar d'akin Tace" toh sai ka fito ina tajin hayaniya da alamu garin ba lafiya Yace"meyasa kike yawan damuna ne in ina shakatawa?" Kafin tayi magana sunji halbin bindigan gargaji mikewa yayi yace"tabbas ba lafiya A gurguje yasa kaya ya fita harda had'awa da gudu Direct fada yaje yana zuwa ya gan jama'a jibge ga mutane shi kwance anji musu rauni D'aga ido yayi ya kalli kujeran sarautan Sai ya hango mutum zaune ya suka kanshi kasa ba a iya ganin fuskanshi Yace"uban waye ya isa ya shigo masarauta na yayiwa mutane na duka kuma ya zauna min a kujera?" Dariya rainin hankali iya tayi tace"sarkin grain ne" Yace"ke wacece?" Tace"oh harka mantani?matar da ka kashewa yaro shekaru ashirin da biyar da suka wuce,ka mance hafsat jakadiyar gimbiya Aisha?yau na zo maka da albishir,kuma albishir shine na kawo d'an sarki jikan sarki dodon azalumai irinka kuma ina son ka sani ba yarima MUSLIM ka kashe ba d'an na ka kashe Mohammed kuma a yau dina ba gobe ba zaka girbi abinda ka shuka"ta kare magana da nuna mishi yatsa Mahaifiyarshi ko da naja'atu wani miyau suka hadiye ma dacin gaske domin yau sun san tasu ta kare Wuka ya zare a jikin wani dogari ya sa mata a wuya yace"watoh kece kika munafunceni ko?" Murmushi tayi tace"eh kuma babu abinda zaka iya yi" D'aga wukan yayi da niyar zai raba kanta da jikinta kawai yaji an wurgo wuka dai-dai hanunshi wukarshi ya fadi Juyawa yayi ya kalli inda aka yi wurgin Sai ya gan yarima MUSLIM ya tashi idonshi ya canja kala Be gama mamakin kamarsu da mai martaba ba ya gan yarima MUSLIM yayi tsalle sai gabanshi Yana zuwa ya d'aga wuka ya raba hanun Abu da jikinshi Fadiwa hanun yayi yana tsale a kasa domin bata gama mutuwa ba Kallonshi yarima MUSLIM yayi yace"kana kara wani motsi zan raba kanka da jikin ka" Kallonshi yayi cikin azaba,mahaifiyarshi ce gimbiya sadiya ta kalli fadawa da masu aikin masarautan tace"me kuke jira a kamashi" Shiru sukayi tare da dukar da kai kasa domin sumsa sun gaji da mulkin zalunci D'an iya yace"ka ma is a kasawa iyana wuka a wuya ina kallo,bayan ka kashe mata d'an da miji yau zaka fuskanci hukuncina wanda babu komai sai adalci" Kallonshi iya tayi hoton randa ya kashe mata miji da d'anta na dawo mata Wuka ta d'auka ta kalli hannunshi d'aya tace" da hanun nan kake mugunta ko?yau zan rabaka dasu" Ai tana d'agawa ta rabashi da hanunshi d'anya da ya rage Wani ihun azaba ya tsaki zai zube kasa iya ta d'agoshi ta wanka me mari tace"ba yanzu ba sai ka d'an d'an na azaban da Iowa yaji" Gimbiya sadiya ko zubewa tayi a kasa ta kama kafar d'an iya tana kuka ashe su take ta zubame guba a jiki Cirowa tayi a hankali a cikin alkebanta ta fara bude kwalban ashe wani ya lura da ita Ai kafin ta bude wani daga cikin masu gadin ya raba kanta da jikinta D'an iya ya kalleshi yace"yi hakuri ban jira umurninka ba so take ta zuba maka guba a jiki Shiko abbu kuka yakeyi,uwargidan shine ta zo gaban d'an iya ta hade hanun tace"nagode da Allah ya kawo ka yau ina son abi min hakki na da wanan azalumin ya dade yana zaluntata akan ina haihuwa mata ya manta Allah ne me badawa yau ina son ka ci me mutunci inda yake ciwa mutane kuma karma tausaya me" Nan fa kowa ya fara kawu korafin shi akan abbu Komawa d'an iya yayi ya zauna a kujeran sarautan yace"yau ni SARKI MUSLIM na bawa yan garin nan dama hukunta wanan azalumin ita kuma matar tashi naja'atu za ayi ta shanya ta a rana har karsheb rayuwarta wanan shine hukuncinta na kashe mahaifina da tayi" Ai sai ammi ta fara tafi tana dariya Wani dattijo ya zo yace"sunana barrister jibrin nike kula da dukiyar masarautan nan" D'an iya yace"gobe zamuyi magana amma ka tabbatar babu gidan da ya kwana da yunwa,kuma ina son a canja komai na fadan nan a mayarwa wanda aka zalunta hakkinsu kuma a ginawa wa yanda basu da gida gidajensu,kuma duk wani bawa na yantashi,wanan shine umurnina" Ihu aka farayi ana kiran sunanshi wasu na kuka wasu na murna Mikewa yayi ya karasa ya d'auki Ammi aka me jagora zuwa cikin Kallon d'aya daga cikin ma'aikatan gidan Yace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan MAMAN NORUL HUDAH FANS 🅿8⃣3⃣&8⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace "please ina zamu samu likita?" MARWAN ne ya karbe zancen yace"ba gani ba bari in dubata mana" Yace"ok babu matsala" Bayan ya dubata yace"gaskiya bata da lafiya domin rana nan yayi mata illa amma karma damu tunda da jet muka zo gobe zan tafi da ita paris ko London a dubata" Yace"Allah ya kaimu" Mutan garin ko duka sukayiwa abbu sanda suka tabbatar sun rabashi da ranshi suka barshi Fitar da gawan akayi sanan aka gyra fadan kamar babu abinda ya faru sai kamshi ke tashi Babban part da yafi ko wanne kyau aka kai d'an iya bayan a gyra an canja zani gado da labulayan sai kamshi ke tashi Ammi ko part mai kyau aka kaita iya ta kaita ta bata brush tayi tayi wanka sanan ta kwanta a lafiyayyan gado Itama iya an bata nata part din mai kyau amma tace sai ammi ta samu lafiya zata koma MARWAN masauki aka bashi mai kyaun gaske Kwanciya d'an iya yayi ya lumshe ido yana tunanin zalunci irin na mutane a ce akan mulki mutum ya kashe d'an uwanshi wanan wani irin son duniyace?"can kuma sai ya tuno IMAN gyra kunciya yayi yana tunanin rayuwar da sukayi Bangaren ilham ko su daddy na tafiya ta shirya ta tafi gidansu IMAN A kwance ta ganta a bedroo dinta A fusace ta kalleta tace" yanzu kin kyauta kenan IMAN,mutum ya taimake ki amma ki nuna baki sonshi,tur dame hali irin naki " Cikin b'acin rai ta tashi ta zauna tace"ilham karki gan dan na baki fuska ki nimi ki rainani ina ruwanki a cikin maganan nan,ina son ki sani ni ba sa'an ki bace,kuma da kike magana in sonshi ai ko ke kin san nafi karfin shi" Ilham tace"kin san matsala ki?kin fiya san girma a gani na yaya ya cancaci ki so shi ko da kuwa yau aka haife shi mutum da yaci kashin ki yaci fitsarin ki shine zaki wani raina shi yanzu saboda kin samu lafiya,kuma da kike maganan kinfi karfin shi ina son ki sanar dani dame kika fi karfin shi" Tace"ta ko wani hanya mana" Dariya takaici ilham tayi tace"kina magana ne dan bakisan waye MUSLIM ba,toh ina so ki sani shine SARKIN MALI kuma yaci karfin ki is better ki canja tunanin run kan lokaci ya kure miki" Memory ta cire a wayarta ta ajiye mata tace"ki yi kokari ki kalla videon dake ciki zaki fahimceni Barinta tayi baki bude tayi tafiyarta A ranan da daddare MARWAN ya kirata yayi mata tas akan d'an iya yace"anty ki taimakawa kanki ki zo ki lallabi mijin ki in ba haka ba ki kuka da kanki" Tace"ba Wanda ya isa ya canja min ra'ayina ya zanyi in auri mijin da ko kai ka girmeshi eh" Yace"shike nan bazan kara miki maganar ba gobe zan tafi London zan kai mahaifiyarshi asibiti in ki gan dama ki mutu a gidan ke kadai" Tsaki tayi ta kashe wayan ta shige bargo tana masifa wai d'an iya yasa yara sun rainata duk laifin daddy take gani da yayi musu barci" Kasa barci tayi tana juye-juye tana tsaki Tace"kai gidan nan ba dadi yau"haka tayi ta juye-juye karshe ma FASA barcin tayi ta kunna tv amma sai ganin fuskar d'an iya takeyi Tace"ko meyasa nike ganin fuskarshi oho" Shima a nashi b'angaren hakane ya kasa barci Wata zuciya tace"meyasa kake wahalan da kanka akan Wanda bata damu da kai ba?tace bata sonka dole ne?"tsaki yayi ya tashi ya shiga toilet yayi alwala ya zo ya tada sallah yana rokon Allah ya bawa Ammi lafiya Washe gari da asuba MARWAN ya tafi da Ammi da kammila sai barrister Iya taso zuwa amma d'an iya ya hana wai ita ba baiwa bace ita a matsayi mahaifiyarshi take kuma yana bukatanta kusa dashi domin yafi jinta a jininsa soyayyarta ta daban ce a zuciyarshi Sata gaba yake yi yayi ta kallonta Sai tace"ranka dade ya dai?" Yace"nagode iya Allah ya zaka miki na rasa hanyar da zan saka miki" Ta kama hanunshi tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page din nakune MASOYANA INA YIN KU SOSAI Domin yau abinda ke raina zani fitar in huce takaici domin kuna bani kwarin guiwa da addu'oin Ku da comment dinku NAGODE Allah ya barmu tare shiyasa yau zayi RAWA DA GIRGIZA ZANYI GABANKU IN JUJUYA DOMIN NAYI DACE DA MASOYA MASU SONA😂a cigaba da gashi masoyana domin insha allah zan cigaba da faranta muku 🅿8⃣5⃣&8⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"rankashi dade kafi haka a guna kuma nayi haka ne domin tunanin rayuwar d'an ni kadai zan amfana dashi amma kai dunbin jama'a ne zasu ci riban ka,please ka daina gode min biyayya da kake min ma ya isheni haka" Yace"toh iya amma ki daina kirana da ranka dade bana so kefa iyata ce, kuma a daina runtsuna min daga yau " Tace"angama" kwanciya yayi a ciyarta tana shafa me suma yana lumshe ido Yace"iya please ki bani labarin abbana" Labari take bashi yana jin dady harda labarin Ammi Barci yayi ta gyra me kwanciya ta bar d'akin domin had'a me abinci Gyra sosai ake a masarautan cikin kwana d'aya jama'a sun gan canji Sai misalin karfe 11:30 ya farka Iya ne tashigo tace" ya dai d'an na?" Murmushi yayi yace"yunwa iya" Tace"ai tun dazun na girka maka abinci da kai na" Yace"wow " Bari insa a kawo mana Yace"iya dake zanci fa" Tace"ai babu komai Ko da ta dawo yana waya da maigari Mai gari yace"ya munji shiru d'an iya yaushe zaka dawo,munyi kewar ka" Murmushi d'an iya yayi yace"nima haka shiyasa na kiraka" Yace"toh yaushe zaka dawo kuma anga hafsat din?" Yace"eh nuna tare gaskiya zaiyi wuya in dawo yanzu,amma in za ayi bikin bani sarautan zan aiko a taho da ku" Maigari yace"wani sarautan kuma d'an iya basan shegentaka" Yace"Abba yanzu ina kasan MALI ne a masarautan Mali"a hankali ya warwarewa maigari komai Jikin maigari ne yayi sanyi tunawa da ya taba kiranshi shege Wani nauyin shi ne ya kama maigari Cikin sanyi jiki yace"mai girma Sarki d'an iya ka dubi girma Allah ka yafe min abubuwan da na maka" D'an iya yace"Abba miye haka ne?aini d'anka ne wallahi ban taba rikon ka ba nima ka yafe min raina ka da nayi na tuba" Maigari yace"ai babu komai ranka dade" D'an iya yace"bari in bawa iya ku gaisa" Yace'toh "bata wayan yayi yace" iya maigari ne" Karba tayi tace"maigari zamani ya dai?" Yace"kai hafsat kin fiye fada" Tace"ai fada ya kare tunda min bar maka garinka"ta kare magana cikin zolaya Yace"ai ina nan zuwa " Tace"Sai mun gan ka" Tana gamawa ta mikawa d'an iya wayan tace"gashi zauna muci abincin" Zama yayi ya jingina a jikin gado Satar kallon shi tayi tace"ya kamata ka kira matarka ko?" Lumshe ido yayi tare da cire hannu a abincin da suke Ta gane mai yake nufi a ranta tace"kai anyi zuciyar banza a nan wurin hmmm IMAN kin shiga uku" Kwashe abincin tayi domin tasan ko me zatayi ba zai cishi ba kuma Bayan wasu kwanaki alhamdulillah Ammi ta fara samu sauki domin MARWAN ya gano ta samu skin cancer amma ya samu mata kwararen likitan dake dubata Daddy har ya koma gida Nigeria domin had'a iyalanshi zasu koma MALI da zama MARWAN ma yana planing din gina babban asibiti a MALI Cikin kwana biyu nan babu wanda ya kara yiwa IMAN maganan d'an iya Shima sule d'an iya yasa a taho da shi domin dama maraya ne bashi da kowa sai MUSLIM din Daddy na dawowa aka shiga da Ahmed kotu Ba tare da ya b'ata lokacin kotu ba ya amsa laifinshi kuma hukumar yan sanda sun gano dasa hannun shi a wani fashi da akayi,gaba d'ayansu aka yanke musu hukunci kisa ta hanyar rataya Ihsan tayi kuka babu laifin wanda take gani kamar na mahaifiyarsu da tayi silan lalacewar rayuwarsu Har kasa ta sunguna ta ruki daddy akan ya yafe mata kuma tayi alkawarin zata zama ya'ta gari kamar kowa Kiran d'an iya yayi ya sanar dashi halin da ihsan din take ciki domin ya tausaya mata D'an iya yace"a taho da ita" IMAN ko zuwa yanzu komai ya fara damunta domin tunanin MUSLIM ya hanata sakat Jira take kawai ya dawo ya bata hakuri zata yafe me Amma bazata iya rokanshi ba gaskiya kanin bayanta Ana gobe su daddy zasu koma MALI Ya ai ko ilham ta tambayeta ko zata bisu Tace"bazata ba su tafi kawai"a tunaninta daddy zai lallasheta ne Shiko gari na wayewa suka bi jirgi suka tafi abinsu Shiru-shiru bata gan daddy ya zo ba har tsawon kwana uku Tace"kai bari inje gidan" Yana zuwa mai gadi ya sanar da ita sun taxi Komawa gida tayi tana kuka tace"shikenan babu mai sona " Gajiya tayi da kuka ta d'auko memory card da ilham ta bata rasa a laptop Ta shiga video nan fa tayi ta ganin d'awainiya da d'an iya yayi da ita Kuka ne ya sub'uce mata tace"na Shiga uku na kori mijina" Tunawa tayi da ai duk gidan akwai cameras zata fi ganin koma A gurguje ta kira aka fara ciro mata na'uran Tayi connectin g yana kallon rayuwarsu na gidan Ganin har bayi tanayi a jiki yasa jikinta yin sanyi ga kunyar ya zata hada ido da shi Kamar an tabata ta mike tace" ban gan ta zama ba bari nima inje in nunawa mijina nawa kalan soyayyar" Kiran MARWAN tayi tace" yanzu ina kake?" Yace"ina London" Yace"ya jikin Ammi?" Da mamaki yace"lafiya " Tace"please torumin nobanshi" Cikin rashin fahimta yace Maman Noorul Hudah Luv u my fan Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to my family 🅿8⃣7⃣&8⃣8⃣ Bismilahir Ramanir Rahim Cikin rashin fahimta MARWAN yace" shi waye? " Tace"shi mana " Yace"shiwa "ya kare magana yana murmushi kasa-kasa domin yanzu ya fahimce ta Tace"SULTAN mana" Yace"waye kuma SULTAN?" Tsaki tayi dan yanzu wani kunyar mijinta takeji amma babu inda ta iya dole ta yi magana Tace"MUSLIM nike nufi" Yace"oh ai sai ki fahimtar dani yanzu kuwa ya bar London ya zo duba ammishi ya koma MALI yau Tace"ok please turomin noban shi please kuma ya jikin ammi?" Yace"da sauki ta ma fara magana" Tace"OK a gaidata gobe zan zo in dubata" Suna gama waya ya tura mata noban Dialling tayi gabanta na fad'iwa Sanda tamai misscall biyar ya d'aga Shiru tayi,shiko yana ta hello hello Cikin fadiwa gaba tace"hello SULTAN" D'an iya da dawowanshi kenan daga lodon ya kwanta dan hutawa Lumshe ido yayi amma beyi magana ba Tace"hello SULTAN kana jina?" Yace"please waye ne?" Jikinta ne yayi sanyi cikin sanyi jiki Tace"matar ka ce" Yace"gaskiya ina ganin wrong noba ne cause ni bani da mata" Tace"haba mana SULTAN kana nufin har ka manta dani IMAN kayi hakuri please" Yace"hajiya na fuskanci ke matar aurene ni kuma bana magan da matar wani please ki yi hakuri" Kafin tayi magana ya katse wayan Tsaki tayi tace"matsalan harka da yara kenan gashi har yana niman raina ni" Shiko suna gama wayar ya kasheta gaba d'aya ya kwanta abinshi Washe gari IMAN ta tafi lodon Direct asibitin da marwan ya fada mata taje Tana zuwa ta tarar da kamilla na bawa Ammi abinci Bayan sun gaisa da Ammi Ammi tayi murmushi tace"kece surukartawa?" Murmushi tayi cikin jin kunya tace"ammi ya jikin" Ammin tace"lafiya lau" Hira suka farayi kamar sun taba ganin juna Ammi ko jin IMAN take har zuciyarta Sai misalin karfe 5:pm MUSLIM ya farka daga barci Toilet ya shiga yayi wanka ya fito ya shirya Zama yayi bakin gado ya ciro wayarshi ya shiga watsapp Noban IMAN ya gani tayi me sallama Basarwa yayi har zai fita sai ya gan hoton a dp dinta Budewa yayi ya ganta cikin jallabiya sai gallenshi tayi rolling Hade rai yayi ya shiga status sai ya gan tayi posting hotuna Kallo ya farayi yana b'ata rai yace"yariyar nan na wasa dani da aurena akai take tura irin wanan hoton hmm za a jimu soon" Wani ya hango ita da Ammi sunyi bala'in yin kyau Yace"kenan tana london bada izinina ba" Dialling noban Ammi yayi,bugu d'aya ta d'aga Shiru yayi,itako Ammi sai hello take tsaki yayi a zuciyarshi yace"da iyane da ta gane mai nike nufi" A fili kuma yace"Ammi please in zakuyi hoto ku dunga saka hijabi" Tsaki tayi tace" anki sakawa nifa ba hafsat bane da takeyin komai da kake so" Ranshi ne ya b'ace ya kashe wayar D'aga kai yayi sai ya gan iya tsaye da tray din abinci Yace"iya so nawa zan fada miki ki daina irin wanan aikin bayan akwai ma'aikata a gidan nan" Shafa fuskarshi tayi tace"d'aya iya babu abinda ya canza a rayuwar mu,komai ka zama baza ka tab'a canzawa a d'an iyanka ba" Murmushi yayi yace"nagode iya" Tace"kafi karfin haka,amma dawa kayi waya na gan kamar ranka ya b'ace?" Yace"da Ammi ne" Tace"OK " Yace"iya bana jin yunwa yanzu,zan shiga gari nida sule dan tabbatarwa ko jama'a na suna lafiya babu yunwa" Tace"toh a dawo lafiya Allah ya taimaka" Yace"amin " Yana fita iya ta dannawa Ammi kira tana d'agawa Tace"meya had'aki da d'an gidana" Ammi tace"ikon Allah gaya miki yayi?yaron nan akwai rashin kunya wai cewa yayi in zanyi hoto inyi ta saka hijabi" Iya tace"dake dawa kukayi hoton?" Tace"nida ya'ta IMAN" Tace"yana nufin in zatayi hoto tayi ta saka hijabi" Ammi tace"toh ina ruwana ya kirata ya fada mata yaro sai miskilancin tsiya" Iya tace"babu ruwan d'ana,nifa bana son ana mai fada" Ammi tace"eh toh laillai kina da aiki" Sun d'an taba hira kafin sukayi sallama Ammi ta kalli IMAN tace"ashe sako ya bani wai kiyi ta saka hijabi" IMAN cikin Jin kunya tace"toh ammi" Ammi tace"sai kin fa yi hakuri da halinshi domin koni d'an kwana biyun nan na fahimci d'an iya sai iya" IMAN tace"babu komai ammi" Ammi tace"karki damu in an sallame mu Saudi zamu wuce ina son na duba shagunana ko suna nan har yanzu kuma sai muyi shopping ko?" IMAN da ba haka ta so ba ta so ne du wuce MALI straight dan tana son ta gan mijinta kuma gashi inta kirashi baya d'agawa ko message baya replyin sati gaskiya ta fara gajiya da halinshi Tana so ta ganshi suyi magana tasan matsayi da ya ajiyeta Amma bata nunawa Ammi haka ba tace"wow Ammi hakan yayi" Ammi tace"ni business din gold nikeyi ina da shaguna biyu a Saudi biyar a dubai amma gaskiya basan ko suna nan har yanzu ba kinsan an Dade,amma ina da tabbacin managers dina zasu rike min Amana domin suna da gaskiya da rikon Amana" IMAN tace"ok muje kawai" D'an iya ko zagaye gari yake yana jin matsolin su inda ake bukatar gyra ya bada umurnin a gyra Ba karamin farin ciki mutane garin Mali suke ciki ba da samun SARKI kamar d'an iya Sule ko mamakin hali irin na d'an iya yakeyi Yace Maman Noorul Hudah Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿8⃣9⃣&9⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sule yace"gaskiya Allah ya baka zuciya mai kyau" Murmushi d'an iya yayi yace'kaima haka abokin na" Hira suke tayi har suka kai gida A garden suka tarar da ihsan ta zauna tayi tagumi Karasawa d'an iya yayi yace"lafiya kika zauna ke kadai ina ilham din?" Tace"ta shiga gari da asms'u" Yace"ke me ya hana ki bisu?" Tace" babu komai yaya"ta kare maganan kamar zatayi kuka domin kewar ummi ya dameta Zama yayi kusa da ita yace"ina son ki sake kamar gidan ku,ki d'aukeni kamar d'an uwan ki in kina da matsala ki fad'amin please bana son ki sa damuwa a ranki " Rungumeshi tayi kuka taci karfinta Cikin kuka tac"nagode yaya nagode " Yace"babu komai ihsan ki cire dumuwar rashin ummi a ranki,amma ki yi ta mata addu'a" Tace"inshaallah" Mikewa yayi yace"muje sule" Sule yace"babu inda zani zanyi hira da mata ta Ya kare maganan da zama kusa da ihsan Tsaki d'an iya yayi ya shige ciki ya barsu zaune Bayan sati biyu MARWAN ne ya dawo MALI Har part dinshi d'an iya ya shigo yace"ashe ka dawo?" Yace"eh wallahir" D'an iya yace"ina su Ammi?" Da mamaki MARWAN ya kalli d'an iya yace"kana nufi basu dawo ba?" Yace"ah'ah" MARWAN yace"toh yau dai kwanan su biyar da barin London" Yace"what?" Waya ya ciro zai kira Ammi sai ga wayarta ya shigo D'agawa yayi yace"ina kuke Ammi" Tace"muna dubai yanzu jiya muka bar saudi" Yace"kamilla fa" Tace"ai nace su dawo da MARWAN " Yace"amma Ammi kina sane an hanaki yawo amma kikeyi" Dariya tayi tace" kai barni tunda wahala be kasheni ba toh ina da tsawon rai inshaallah" Yace"toh ai da kin tafi ke kadai" Tace"eh toh naki kana sonta kake wulakantata ai ina sane na kaita" Kashe wayar yayi rai b'ace ya bar d'akin MARWAN Wajen daddy yaje ya zauna suna hira da mami Ammi ko taje ta gan shagonta ya hab'eka domin duk wani riba da aka samu na tsawon shekarun sun bata,suka ce sun dade suna niman yan uwanta Godiya tayi sosai Sanan suka fara shopping komai ta gani sai ta d'aukarwa IMAN har riguna barci Itako IMAN zuwa yanzu ta fara tsoron had'uwarta da SULTAN Domin MARWAN ya fad'a mata yayi fushi Sati uku sukayi sanan suka koma MALI sanda akawa IMAN gyran jiki tayi kyau sai dai ba kwaciyar hankali A part din Ammi ta sauka,d'an iya daya samu labarin sun dawo Ya zo part din domin su gaisa da Ammi Kwance ya gan IMAN saman ciyan Ammi Lumshe ido yayi ya kuma budesu Amma sai ya basar kamar be taba ganin IMAN ba Har kasa ya duka suka gaisa da Ammi Cikin fara'a ta amsa tana yime tsiya Domin ammi wayayya macece IMAN ne ta zauna ta kalleshi sai ya d'auke kai Jikinta ne yayi sanyi cikin sanyi jiki tace"ina yini SULTAN" Lumshe ido yayi ba tare da ya amsa ba Ammi tace"ana gaishe ka" Ko bude ido beyi ba balle ta sa ran zai amsa Ammi tace"ikon Allah barci yayi?" Sule da shigowan shi kenan ya kwashe da dariya yace"babu barcin da yayi yana nufin ki bar maganan" Tace"toh haka yake shi?" Sule yace"ai ammi d'an iya sai iya" Tace"hakane" Shiru IMAN tayi tana kallonshi shiko ko bude ido beyi ba Can anjima ya mike ya bar d'akin ba tare da ya kula kowa ba Yana barin d'akin Su ilham suka shigo da ihsan sai kamila A jikin Ammi IMAN ta kwanta itako ihsan ta zauna a takure domin in IMAN na wuri bata sakewa Ammi ne ta lura da ita tace"ihsan zo mana zo ki zauna kusa da Ammin ki" Murmushin yake tayi tare da mikewa tausayin ta ne ya kama wanda ke d'ankin Idonsu na haduwa da IMAN IMAN ta sakar mata murmushi Zubewa tayi gaban IMAN ta fashe da kuka Cikin kuka tace"anty please ki yafewa ummi please" IMAN ta rungumeta tace"karki damu komai ya wuce" Hira sukayi sosai Suna raha da juna Amma kwata-kwata hankilin IMAN baya gunsu Sai misalin karfe 8:pm baya kowa yayi sallah isha'i su MARWAN da sule suka fara patrol part din ammi gajiya tayi da ganinsu Tace"ilham tashi ku wuce ina gan zance aka zo muku" Murmushi ilham tayi cikin jin nauyin ammi tace"toh" Mikewa sukayi sai garden kowa ya zauna da saurayin shi IMAN ko mikewa tayi zata shige bedroom taje ta kwanta sai Ammi tace"ina kuma zaki?" Tace"barci zanyi" Ammi tace"ki tafi kings chamber part dinki ne a gafen dama na mijin ki a tsakiya Nasan zuwa yanzu angama miki kaya domin tun d'azun iya tasa a gyra miki" Jiki sanyayye tace"toh Ammi sai da safe" Ammi ta bita da kallon tausayi domin tasan dole MUSLIM ya kara aure nan gaba Tafiya mai d'an tsawo IMAN tayi kafin ta kai king chambers din Tun daga nisa d'an iya ya hangota domin yana tsaye a window d'ankin shi Tana shiga part din ma'aikata suka fara mika gaisuwansu Asma'u da itace aka wakilta a matsayin jakkadiyarta Zubewa tayi kasa tace"gimbiya akwai abinda zan miki ne?" Tace"no je ki huta" Tace"nagode Allah ya kara miki tsawon rai" Tace"Amin " A hankali ta tura kofar babban falon wani kamshine ya daki hanjinta ta lumshe ido Ta bude su tace"wow part din nan ya hadu wallahi" Kallon na daman tayi sai tayi murmushi tace "wanan shine nawa?kallon na tsakiyan tayi sai gabanta ya fadi tace"na SULTAN kenan" Kallon na hagun tayi tace"wanan extra kenangaskiya naji dadin tsarin gini nan" Part dinta ta shiga ta gan an gyra shi yana kamshi A gurguje ta shiga toilet tayi wanka ta fito Fashe turare tayi a jikinta sanan tasa wani light kayan barci na jiki da na waje Hula net tasa ta bar d'akin,gabanta na fadiwa ta tura kofar Dakin ta Shiga tsaye yake a bakin window Amma be juyo ba balle tasa ran zai amsa sallamanta A hankali ta karasa inda yake ta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Littafai na 1⃣EESHA 2⃣IKHLAS 3⃣IMARANFAD 4⃣MATAN GIDA 5⃣RAYUWAR NUR 6⃣NIDA YAYA SUDAIS 7⃣SANADIN GARKUWA 8⃣MATAN KO MAZAN❓coming soon 🅿9⃣1⃣&9⃣2⃣ Bismillahir Ramanir Rahim Karasawa tayi cikin fadiwan gaban ta rungumeshi ta baya Lumshe ido yayi yana jin ta a jikinshi Sun d'au tsawo lokaci a haka kafin ya juyo a hankali ya raba jikinta da nashi Yace"meya kawo ki?"yayi maganan babu alaman wasa Tace"please SULTAN listen to me kayi hakur....." Bai bari ta gama maganar ba yace"oh na gane kin zo amsan dukiyar ki ko?bari gobe zanyi magana da daddy a baki kayan ki" Tace"no ba abinda ya kawoni ba" Yace"ok maganan sakin ki ko?yi hakuri na taho ban baki ba tafiyar gaggawa ne ya kama ni shiyasa amma bari in baki yanzu" Hawayene ya fara gangarowa a idon IMAN zubewa tayi kasa ta rike kafarshi tace"SULTAN na roke ka dan Allah karka sakeni please ka tuna kaifa kanin bayana ya za a kalleni a ce kanin bayana ya sakeni ka min rai please za a min dariya" A ranshi yace"har yanzu da sauran ki,kina nan da San girman nan naki" A fili yace"ni sakeni barci nike ji gobe ina da zama a fada kuma zanyi baki daga kauyen lumbu" Tace"SULTAN toh ka ce ka hakura" Yace"tsohuwa bana son dogon surutu a rayuwata ya kamata ki gane hakan" Kuka ta fashe dashi tace"yanzu dan ranshin mutuncin ni kake kira da tsohuwa" Kallonta yayi dariya ya so sub'uce mashi amma sai ya dake yace"ke lafiyar ki kike min kuka?" Tace"bazanyi kuka ba kana matsayin mijina kayi tace min tsohuwa" Yace"toh ai kin girme ni ko?ni kanin bayan ki ne dole in baki girman ki" Tace"hakane fa amma ka daina cemin tsohuwa kayi ta kirana da anty" Yace"a'ah tsohuwan dai" Ratsata yayi yaje ya kwanta ya rufe jikinshi da bargo zuwa tayi ta sunguna dai-dai fuskarshi tace"SULTAN please ka tashi muyi magana" A fusace yace"nace gobe zan dawo miki da dukiyar ki,kije ki kwanta kin dameni ko haukan naki ne ya tashi eh,domin anty shamsiya tace"mahaukaci baya taba samun lafiya sai ya samu sauki,ko an tabo kan ne yau?domin ke da bakin ki kika ce baki son in sake ki harda mari na so biyu kina marina,yanzu dan rainin hankali ki zo ki sani gaba" Tashi tayi tana kuka ta bar d'akin ba tare da tayi magana ba Shiko kwanciyarshi ya gyra Tana Shiga part dinta ta kwanta tana kuka Ba karamin kuka tayi ba domin tana ganin ta fi karfin SULTAN ya rainata a ce kanin bayanta ya rainata haka,kai an cuceta Gajiya tayi da kuka taje ta shiga toilet ta wanke fuska ta fito ta kwanta Cikin dare d'an iya ya farka yaje dakinta a kwance ya hangota Shiga yayi ya gyra mata kwanciya ya rufeta da bargo ya rage a/c yayi kissing dinta a goshi ya fita cike da kewarta Yana Shiga d'akin shi ya shiga toilet ya d'auro alwala ya tada sallah nafila Washe gari aka fara shirye-shiryen nad'a mai martaba MUSLIM a kujeran sarauta ko ina ka shiga zaka gyra akeyi Wunin ranan MUSLIM be huta ba domin baki ke zuwa daga kasashe daban-daban Har dasu MAIGARI da musa da mudi sai alhaji bala Alhaji da maigari zubewa kasa sukayi gaban d'an iya suna kwasan gaisuwa Murmushi yayi yace"haba Abba miye haka?" Yace"ai kafi karfin haka ne mai martaba" Shiko MUSLIM jin abin yake wani babarakwa Jin shiru IMAN bata fito ba yasa ammi tura ilham a dubota A kwance ilham ta ganta cikin dogon rigar atampa gown tayi kyau sai dai fuskarta ya kumbura Zama ilham tayi tace" anty lafiya yau baki fito ba?" Tace"babu komai" Ilham race"ai ya kamata ki fito ki taya mutane shiye shirye ko anata aiki,amma meya same ki fuskarki ta kumbura kamar kinyi kuka" Fashe tayi da kuka ta kwashe komai ta fadawa ilham ta karewa da cewa"wallahi baya sona kuma ya raina ni" Ilham tace" ban taba sani baki da wayau ba sai yau in jiwa yace"miki baya sonki?bari in gaya miki in zaki sauke girman kai ki sauke ki rungume mijinki ki ajiye maganar shekaru a gafe domin na lura mijin ki baya son raini,ki mishi biyyaya zaku zauna lafiya" Zaro ido tayi ni zan yime biyyaya ko shi zai min" Ilham tace"anty iam sorry to say you are a fool,toh ki bude kunnin ki mijinki aure zai kara nan gaba domin naji kus-kus ana cewa dole sai sarkin garin yayi a auri yar gari nan,in zaki rungume mijinki tun kafin lokaci ya wuce miki ki rungumeshi" Tashi tayi cikin tashin hankali na za a mata kishiya tace"what?wallahi SULTAN be isa yayi min kishi ba" Ilham tace"wallahi ya isa har ya wuce domin abinda zai faru kenan,wai meyasa mata ke d'aga hankalinsu ne in za musu hankali,zauna kiji wallahi ki basar ki nuna musu kishiya bata gaban ki sai mijinki,in ankawuta ki riketa tsakanin ki da allah,ba sai na b'ata bakina ba amma please kiyi kokarin karanta littafin MAMAN NOORUL HUDAH mai fito MATAN KO MAZAN❓zaki fahimci inda ake zama da kishiya kuma anan zaki San akwai mata da kuma muna mata amma yanzu ki fara gyra tsakanin ki da mijinki" Tace"inshaallah zan karanta,amma ai fushi yake dani" Ilham tace"kina abu kamar ba mace ba" Kawo kunin ki kiji Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to all my FANS 🅿9⃣3⃣&9⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ilham tace"kawo kunin ki kiji" Magana ta fad'a mata Murmushi IMAN tayi tace"kina ganin zai iya abin kirki kallon fa yaro nike mishi" Ilham tace"hmmm kina da raini amma zaki sha mamaki" IMAN tace"hmm waya koya miki irin abubuwan nan?karama dake" Ilham tace"ni ba mace bane?ai mace ana sonta da kaifi basira" Tace"hakane muje ayi shirye-shirye damu" Sosai IMAN ta sake tana had'a abubuwan rabu da iya Kamilla ko na gun Ammi suma suna nasu aiki Mami ma tana nata aiki daddy ko tun safe daya fita bai dawo ba saboda baki sunme yawa Sai misalin karfe 9:pm kowa ya koma part dinshi a gajiye IMAN ko tana komawa part dinta wanka kawai tayi ta kwanta Shiko MUSLIM sai 11:30 ya shigo a gajiye shima wanka kawai yayi ya kwanta Washe gari da asuba aka shirya Mai martaba ya shirya cikin kayan shi na alfarma yayi bala'in kyau sai kamshi yake yi keyi Bazan iya kwantata muku irin kyaun da MUSLIM yayi ba domin tsayawan yin hakan b'ata lokaci ne IMAN ko make up artist ammi ta d'auko aka yi mata kwaliya Itama tayi kyau cikin kayanta na sarauta Fitowa tayi dai-dai lokacin da ya fito daga d'akin shi Baki bude yake kallonta domin tayi me kyau sosai Karasowa tayi inda yake ta kulle me baki ta saka hanunta a nashi tace"SULTAN muje mana karmu makara" Ai besan lokacin daya rike hannu ba Suka jero, aka fara busa,suna ana binsu a baya anayi musu fifita Cikin takama da isa d'an suke jerawa har suka kai cikin fada Ana ganinsu aka mike ana musu kirari yan gari na binsu da addu'a Ammi sanda tayi kuka domin bata taba tunanin zata gan wanan ranan ba Rungume iya tayi tace"nagode hafsat" Iya ma hawayene ya gangaro mata tace"ki fi haka aguna" Ina zaune da su RUKAIYA 5 /2 da big sister na anty shamsiya da Hassana kuruciyar zallah a table d'aya Sai na hango su EESHA da FARHAN na littafin EESHA Sai kuma IKHLAS da RAYHAN na littafin IKLAS Sai kuma IMRAN DA FADILA na LITTAFIN IMARANFAD Sai Stars na MATAN GIDA da SHARIFA APPA da AMIR Sai kuma NUR DA AFAN da kuma ZAKIYA da SAMEER duk a litafin RAYUWAR NUR Sai SUDAIS da ANEESA Da NABEELA DA HAFIZ na litafin NIDA YAYA SUDAIS Sai kuma stars dina na litafin na mai fitowa MATAN KO MAZAN❓a cake anawa juna kallon kallo Ban manta daku ba yan MAMAN NOORUL HUDAH FANS CHAMBERS DA CLUB duk sun sa anko Yan MOM NORUL HUDAH FANS GROUP 1-3suma da nasu kalan anko din Yan Group din RAYUWAR NUR suma sunyi nasu daban Ga yan NIDA YAYA SUDAI suma sunyi Nasu Yan Facebook fan suma sun zo bana Facebook amma ina ganin sakonin Ku GORGEOUS WRITERS FORUM suma sun zo A gaba na hango MARDY BOUNCE DA MAMAN IHSAN KAWATA Maman Kalil da nata tawanga na ummu Yasmin fans group Shugaba RUKKAIYA ma ta zo Da dai sauransu Kai abu yayi kyau abu yayi sha'awa A cikin kankanin lokaci aka rad'a MUSLIM a kujerar SARAUTAR MALI yanzu shi cikeken SARKI ne kuma zai auri kamilla nan da wata uku Farkon maganan shi shine Yace"nagodewa Allah kuma nagodewa iya domin in ba saboda ita ba da bana raye yau dan haka inada babban kyauta" Hannu kaiwa ya d'aga sai gashi an shigo da wani kujeran zinari mai shegen kyau da kalli Yace"wanan naki ne iya kuma kina da makami a wanan masarautar wanan yana nufin tarihi bazai taba mantawa dake ba" Cikin kukan farin ciki tace"nagode" Ana gama abinda ya tara jama'a aka fara rabo Su MARWAN ko anyi busy da friends dinshi Ga yan jarida suna d'aukan rahotu Wani ne yaje gaban IMAN yace"ya kike ji yanzu da mijin ki ya zama SARKI" Tace" a gaskiya ina cikin farin ciki domin mijin na tun yana ciki yake da jinin sarauta ina son ku sani shi an haifeshi ne dan ya zama SARKI" D'an jaridan yace"yanzu zaki iya fad'a mana inda kike ji game da auren da zai kara?" Gabanta ne ya fadi amma ta dake tace"a gaskiya ina goyan bayan mijina a duk halin da ya tsinci kanshi kuma ina maraba da aurenshi,domin ko ba komai kamilla ta cancaci ya aureta duba da irin d'awainiyar da tayi da mahaifiyarshi" Yace"amma akwai jita -jita wai kin girmeshi kuma kina tunani zaiyi adalci tsakanin Ku? Tace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM 🅿9⃣5⃣&9⃣6⃣ Bismillahir Rahmani Rahim Murmushi tayi tace"ba jita-jita bane gaskiya ce na girme mijina amma ya fini kaifin tunani da basira,maganar adalci kuma mijina mai adalcine" Yace"toh mungode" Sai yamma aka watse su MARWAN ko walima suka had'a a babban hall na gidan Uwargidan abbu ko kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha dan murna amma kasan zuciyarta tana tausayin ya'yanta na rashin samu uba na gari" Naja'ko tana zaune a rana tayi ta ganin jama'a kukan nadama ne ya kubce mata Bayan d'an iya ya tabbatar bakinshi sun samu masaukiya koma part dinsu Lekawa d'akin IMAN yayi ya gan bata ciki Murmushi yayi yace"kin burge ni yau tsohuwa" D'akinshi ya koma yayi wanka ya fito ya saka kayan barci IMAN ko sai karfe 9:pm ta bar part din iya Tana shiga d'akinta tayi wanka ta fito gaban madubi taje ta zauna d'aure da towel Light make up tayi ta saka wata arniya rigan barci ta ta fashe jikin ta da tulera Ta saka hulla net akai tasa wani flat slippers Tayi kyau gaban madubi taje ta tsaya tana kallon kanta kunya na rufeta Tace"hanya zan iya kuwa" Wata zuciya tace"zaki iya mana" Mp3 ta d'auka ta fita sai d'ankin d'an iya A hankali ta tura kofa ta shiga A tsaye ta tarar dashi yana kokarin kulle window Juyowa yayi suka had'a ido yayi saurin d'auke nashi ya cigaba da abinda yakeyi Karasawa tayi ta juyo da fuskar shi ta sakar me murmushi Hade rai yayi taje dai-dai kunin shi ta rad'a me hello SULTAN Lumshe ido yayi ji yake kamar ya rungumeta Ture shi tayi ya zauna a bakin gado kafa d'aya tasa a gefenshi ta d'a dukar da kai tana lashe yatsa Shiko ya kasa d'auke idonshi santala santala cinyoyin ta Murmushi tayi dan tarkonta ya fara kamashi Shiko yace"ikon Allah ashe haka take" Mp3 ta kunna wakan bebo,wakan da Akshy kumar yayi da kareena kapoor a film din bebo Rawa ta farayi tana kad'a ko ina na jikinta tana kuma shafa shi exactly like kareena did Idonshi ne ya fara canja kala ko ina tabi kallonta yakeyi Itako hanunshi ta kama ta mikar dashi ya tsaya bayanshi taje ta rungumoshi ta fara cire me botton din riga tana shafa kirjin shi tana kissing wuyarshi Tana gamawa ta dawo gabanshi suka had'a ido a zafafe ya hade bakinsu Ya fara kissing dinta tana mayar mishi da martani Igiyar rigar bayan rigar jikinta ya zare Yana shafa bayanta,bayanta yaje ya rungumeya cikin dabara ya rabata da rigar jikinta Ganin a tsirara take ya sata juyowa ta rungumeshi cikin jin kunya wani shu'umin murmushi ne ya sub'uce mishi Shima ya rungumeta ya fara wasa da dukiyar fulaninta D'aukanta yayi ya kwantar da ita ya haye Samanta A zafafe ya fara romancing nata kamar zai shige jikin ta Tsoro ne ya lullube IMAN dan bata taba tunani SULTAN nada zafi haka ba Dogon wando barcin jikinshi ya cire sai nishi yakeyi Itako hakuri take bashi shiko ko jinta beyi domin a wanan lokacin hanya kawai yake nima ya shige Ganin ta dameshi ya sashi hade bakinsu san ya ware kafafuwanta Wani zafi lips dinta ke mata da nononta domin sun sha masa A hankali ya shigeta,lokaci d'aya suka saki ihu sai dai nata na azaba ne shi kuma na dadi Sosai IMAN ke kuka tana rokonshi amma kamar karfi take karame Hakuri take bashi shikuma yana kukan dadi Ya dade yana kwasan gara kafin ya sarara mata badan ya gaji ba,dan kawai ya tausaya mata Sauka yayi ya koma gefe yana mayar da numfashi Kuka ta fashe dashi,rungumota yayi yace"ya dai tsohuwa" Cikin kuka tace"ni ba tsohuwa bace kaine tsoho" Yace"haba dai ni da nike kanin bayan ki ko kunya baki ji ba kike kuka dan kawai na miki d'an abin nan" Tace"wallahi kai mugu ne ko tausayi babu" Kara rungumeta yayi yace"na dade ina jiran wanan rana matata,domin tun kafin mu hadu nike mafalkin ki,ina miki son da ni kai na bansan adadin shi ba sai Allah daya haddasa shi,please ki daina raki haka domin bazan iya kyale ki ba" Itama rungumeshi tayi tare da kissing din shi a goshi Tace"ina Son ka SULTAN kuma inshaallah na daina kayi inda kake so komai nawa naka ne" Yace"Allah ko?ashe zan kara anjima" Tace"urhmmm hawaye na bin kuninta" Can kuma ta fashe da kuka wanda ba kukan zafi bane Cikin tashin hankali yace"meya sameki?" Cikin kuka tace"zakayi aure" Ajiyar zuciya ya sauke yace"ki yi hakuri haka namu kaddaran take,amma ina son ki kwantar da hankalin ki domin zanyi kokarin yin adalci tsaknin Ku" Tace"yanzu kana sonta kenan" Yace"eh ina sonta ai da bansanta bazan aureta ba kuma kema ina sonki"tureshi ta farayi zata juya me baya Ya jawota jikinshi yace"bazan yi mini karya ba domin in saki farin ciki wanan yana cikin kuskuren da maza keyi in zasu kara aure shike kawo babu zaman lafiya tsakanin kishiyoyi MAMA NORUL HUDAH zata yi muku bayanin a littafinta na gaba,Wanda ya kamata mata su natsu su karanta su kuma yiamfani da darasin dake ciki.ni dai ina son ki bani goyon baya a duk wani halin da zan shiga" Cikin kuka tace"inshaallah mijina amma wallahi ji nike kamar zuciyata zata buga" Yace".... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. 🅿9⃣7⃣&9⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"babu abinda zai faru dake inshaallahu" Kuka takeyi sai aikin lallashin yakeyi da k'yar barci mai nauyi ya d'auketa tana ajiyar zuciya Kallon fuskarta yayi ya gan tayi barci a ranshi yace"ikon Allah dama haka take da kishi?"shafa fuskarta yayi yana tunanin auren shi da kamila domin kwata-kwata baya jinta a ranshi ya dai fadawa IMAN ne dan gudun haddasa fitina a gidanshi Shima barci ne ya kwashe shi cikin nishadi Da asuba ma sanda ya kuma kwasan gara san ranshi,bayan ya samu natsuwa ya sungumeta zuwa toilet ya mata wanka Suka fito shi ya fice masalaci ita tayi sallah a gida Tana idarwa ta gyra me d'aki ta fashe shi da freshner mai dadin kamshi bawani iyawa tayi ba amma tayi kokari domin batason Iowa ya shiga d'akin Part dinta ta koma ta gyra tayi wanka ta saka wani 3qtr da riga mara hannu ta shige kicin cikin karfin hali domin jikinta ciwo yakeyi Breakfast ta had'a domin komai na bukata akwai shi a kicin Tana gamawa ta kwashe ta kai kicin ta zauna tana jiranshi Bashi ya shigo ba sai karfe 7:14 tana ganinshi ta mike ta rungumeshi Murmushi yayi yace"yi hakuri na Dade ko? naje gun Ammine take min maganar auren MARWAN da ilham,wai ta gaji tana son ayi auren nan da sati biyu,ta gaji da zancen nasu da baya karewa gomma ayi auren kowa ya huta" IMAN tace"hakane amma sati biyu yayi kadan domin ya kamata ayi planing wedding din" Yace"no yayi a two weeks din zamu d'auko event planer,kuma za a hada ne da na sule da ihsan" Tace"ok" Yace"iya na gaishe ki" Tace"ina amsawa" Zama sukayi tayi musu serving din fried Irish da kwai ta had'a me tea Yace"har kinyi girki?" Tace"eh wallahi bana son SULTAN yaji yunwa" Kadan yaci yace"ya koshi " Tace"ka ci mana ko beyi maka dadi bane?" Yace"yayi wallahi amma ni na saba da d'umamen tuwo bana son irin abubuwan nan" Tace"sorry ban sani ba amma bari in anso maka a gun iya" Yace"no zan aika" Tace"ok no problem,dama ina son muyi magana" Yace"name?" Tace"please so nike inje nigeria in duba wasu companies dina domin nayi kwana biyu banje ba tunkan in fara rashin lafiya inason in...." Bata gama magana ba ta gan ya jingina da kujera ya lumshe ido Tace"ok sorry na fasa"mikewa yayi ba tare da yayi magana ba ya shige ciki Murmushi tayi tace"hmm d'an iya sai iya" Part dinta ta shige ta shirya cikin atampa riga da skirt ya zauna a jikinta das,gyle ta yafa ta fita Tana fitowa Asma'u ta runsuna ta kwashi gaisuwa tare da cewa"akwai abibda za a miki ne?" Tace"no jeki huta" tayi wucewarta Asma'u tace"kai mulkin mai martaba SARKI MUSLUM dadi ne dashi da ina muka gan hutu" Part din iya taje a falonta ta sameta da kamilla,kallo d'aya tawa kamilla ta d'auke kai,itako kamilla ji take kamar ta nitse kasa domin tasan IMAN tafi karfinta kuma MUSLIM ba sonta yake ba ya dai amince ne saboda umurni Ammin ne da kuma dokan garin da sai ya auri yar MALI a matsayin shi na SARKI,da akwai inda zatayi ta warware maganan auren nan da tayi Cikin jin nauyin IMAN kamilla tace"ina kwana gimbiya" Cikin sakin fuska ta amsa tace"ya kike yar uwa?" Ba kamilla ba har iya sai da tayi mamakin IMAN IMAN tace"iya kin tashi lafiya ya gajiyan jiya?" Iya tace"lafiya gajiya da sauki" Zama sukayi suna hira kafin ta mike tace"iya please in akwai tuwo please a samin a kula zanje gun Ammi in dawo" Tace"toh bari insa a dumama shi kan ki dawo" Tace"toh" Part din Ammi taje tana dai-daita tafiyarta A falon Ammi ta tarar da su ilham da ihsan su hira Bayan sun gaisa tace"Ina Ammi?" Ihsan tace"tana ciki" Ciki ta shiga ta tarar da Ammi kwance ana mata tausa Bayan sun gaisa tace"ammi gajiya ne haka?" Tace"wallahi ji nike kamar an min duka" Tace"kene Ammi ki fiye rashin ji an hanaki shiga rana da yawo amma sai kiyi tayi Ammi tace"toh mijinki ya turo ki shima d'azu ya shigo yayi nashi" Murmushi tayi tace"kema kin san ba zai turoni ba" Bangaren d'an iya ko fitowa yayi zai fita sai ya gan bata falo .part dinta ya leka ya gan bata ciki ranshine ya b'ace Ya fita dan zuwa sallama su maigari Nan maigari ke sanan dashi ansa ranan auren jummalo da MUSA,MUDI da indo Yace"Allah ya sanya alheri kuma inshaallahu zai zo in be samu zuwa ba zasu gan sako" Maigari ya me godoya domin ya musu kyauta Alhaji bala ko yama kasa magana yana kallon d'an iya a ranshi yace"ikon Allah yau d'an iya ne ya zama sarki" Bayan ya sallamesu ya koma ciki still bata dawo ba Waya ya ciro ya danna mata kira tana d'agawa Yace"ina kike?"sai ya katse wayar Jiki na rawa ta mike tace"Ammi zan tafi kila in dawo anjima" Ammi ta tabe baki ganin inda take tsoroshi Bata jira amsan Ammi ba ta wuce A gurguje ta biya part din iya ta amshi tuwo ta wuce iya na mata dariya A general falo ta tarar dashi kwance a kujera ya lumshe ido kamar me barci amma tasan idonshi biyu A hankali ta ajiye kwandon hanunta ta karasa inda yake ta zauna a kasa tana jame yatsun kafa tace"yi hakuri naje gaida ammi ne da iya " Shiru yayi kamar beji ba tace"wallahi banso in dade ba amma ammi ta jani da hira har muka fara planing bikin dinner dasu reception da sauransu mu tsaya muna zaban anko din Arabian gown da za asa a Arabian night ilham tace"zamuyi programs dayawa" Ba tare da ya bude ido ba yace"da kika ce zaki anso tuwo me nace?"hadiye miyau tayi kafin tace"ka ce in barshi za a aika a kawo" Yace"da na miki maganar biki mai nace?" Tace"ka ce za a d'auko event planer" Yace"baki da hijab ne sai gyle" Tace"yi hakuri akwai su dayawa" Yace"good toh meyasa kika fita baki sanar dani ba?" Tace"SULTAN please kayi hakuri na tuba wallahi nayi zaton barci kaje yi da ka shige ciki domin nasan akwai gajiya jikin ka" Bude ido yayi ya kalleta sai ta marairance me yace"daga yau karki kara fita bada izini na ba kuma ko nan da kofa zakije ki saka hijabi,sanan ki cire rai a zuwa kowani programs da za ayi domin bazaki je ba" Tace"dan Allah kayi hakuri SULTAN karka hukuntani da hanani zuwa program" Mikewa yayi ya shige part dinshi Binshi tayi gudun kar tayi laifi kuma Kwance ta ganshi ta karasa ta zauna a kasa tayi shiru Yace"zo ki kwanta" Shagwab'a fuska tayi tace"wallahi ban warke ba har yanzu zafi nikeji a wurin" Yace"amma kin iya zuwa yawo ko?" Mikewa tayi ta haye gado ya jawota jikinshi ya fara aika mata da sakwanin masu wuyar fassarar Sanda ya mata son ranshi ya fara lallashinta Bayan kwan goma Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 SANADIN GARKUWA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. THIS PAGE IS DEDICATED TO ANTY SHAMSIYYA KIYI YANDA KIKE SO DASHI 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 🅿9⃣9⃣ 1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan kwana goma zuwa yanzu IMAN ta fara sabawa da halin mijin nata kuma tana me biyyaya wani lokaci har mamakin kanta takeji Su ilham ko ana ta shirin biki domin yau za a fara program Bangaren MUSLIM ko bashi da lokacin kanshi saboda zaman fada ga jama'a Yau za ayi dinner misalin karfe 8:pm Kowa ya shirya amma ya hana IMAN zuwa ko gun su ammi in sunje tare da safe suka gaisa toh ba zai bari ta kara fita ba Babu irin maganar da Ammi batayi ba akan ya bari IMAN tayi attending programs tunda d'an uwanta ke aure amma yaki kuma shima baije ba Iya tace"yi hakuri ki zauna kiyi biyyaya" Tace"toh" Tana kallo kowa ya shige mota ya barta Jiki sanyaye ta koma part dinsu ta shige d'ankinta ta kwanta Tana mugun jin haushin shi Shiko jin shiru bata shigo d'akinshi ba yatshi mikewa yaje A kwance ya ganta ha ta fara barci a ranshi yace"watoh fushi tayi" Zuwa yayi ya d'auketa tana ta zillo har ya kai d'akinshi ya kwantar da ita a gado Kuka ta fashe dashi yace"haba tsohuwa fushi kikayi dan ina kishinki wallahi zuciyata ba zai juri kije dinner ana kallemin ke ba shiyasa na hana ki amma kiyi hakuri kinji" Cigaba tayi da kuka yace"zo kiji wata magana"jawota yayi jikinshi ya fara shinshina wuyarta Tace"SULTAN wallahi na gaji bazan iya ba" Yace"yi hakuri wallahi ina bukatar ki matata" Zatayi magana ya katseta ta hanyar hade bakinsu Bayan komai ya faru tace"SULTAN wai kai baka gajiya ne?" Yace"no bana gajiya dake NISFUL HAYAT cause kina da dadi" Tace"uhrrmmm dole ne kayi aure domin nima inyi ta hutawa wallahi kana tara min gajiya" Yace"what?"watoh kin gaji dani kenan?" Tace"ba haka nike nufi ba SULTAN taya zanyi in gaji da kai bayan ina son ka" Juya mata baya yayi Rungumeshi tayi ta baya tace"SULTAN juyo mu kara wani round kuma" Da sauri ya juyo,ta kyakele da dariya tace"ka ji harka ka juyo yanzu da hakuri na baka bazaka hakura ba" Shima dariya yayi ya rungumeta Tace"sultan ina son in tambaye ka" Yace"inaji" Tace"nasan bakayi karatu mai zurfi amma ina mamakin ilimin ka kuma kana jin turanci" Murmushi yayi yace"ai a kauyen mu kowa najin turanci,kuma ni tun a makaranta inada kokari domin in ka koyamin abu sau d'aya toh na kama kena" Tace"ok, amma kana da burin komawa karatu" Yace"eh amma ba zai yuwu ba cause bana son in bar jama'a na a wani hali,karki damu ai ina da ke abinda ban gane ba zan sanar dake " Tace"OK" Yace"an aiko miki emails a companies dinki daddy ya samo tusted people suna kula da kanfanonin Bana son kina yawu kasashe" Tace"nagode gobe zan duba" Bayan kwana hudu aka d'aura auren sule da amaryarshi ihsan Marwan da ilham Kowa ya tare a gidanshi,d'an iya ya bawa sule gida da kudi ya fara Sana'a Shiko MARWAN gida ya siye mai kyau da girma a MALI din kuma an farayi me aiki asibitin Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda IMAN da MUSLIM suke rayuwa cikin farin ciki da so da kaunar juna sosai yake jin dadin zama da ita domin tana me biyyaya Jama'an MALI ko sosai suke jin dadin mulkin mai martaba MUSLIM A yau sauran kwana uku a d'aurawa MUSLIM aure da kammila IMAN ta shiga damuwa da da kishin zata raba mijinta da wata Shima MUSLIM damuwa ne kwance a ranshi amma baya nunawa amma cike yake da tausayin IMAN din Kullum sai tayi kuka shida nashi lallashi ne,kuma ya lura bata da ishashen lafiya Hakan yasa yake bata kulawa fiye da inda ya saba A rana juma'a aka d'aura auren kamilla da MUSLIM Da yamma aka kaita d'akinta a cikin part dinsu komai nasu iri d'aya da IMAN domin itama an canja mata kayan d'aki kuma ita ta bukaci a musu komai iri d'aya A ranan ko fitowa batayi ba saboda zazzabi da ya rufeta A kwance ta wuni Da misalin karfe 9:pm Ya shigo part din,ya gan babu kowa afalo Part din kamilla yaje ya kirata ta biyo shi a baya A falo yace ta zauna ta jirashi D'akin IMAN yaje ya tarar da ita kwance amma ba bacci take ba Kallo d'aya tayi me ta d'auke kai murmushi yayi ya karasa bakin gado ya zauna Yace"ta so muje zanyi magana da ku" Tace"please ka bari sai gobe bana jin dadin jikina" Yace"no yanzu zamu jin " A hankali ta fara kokarin mikewa jiri na dibanta Hawaye na bin kuncinta,wani tausayinta ne ya kamashi ya kama hanunta yana murzawa cikin tausayawa yace"nisful hayat please ki cire damuwa a ranki kinji" Cikin kuka tace"ni dai ka kaini part din ammi in kwana bazan iya barci ba bayan nasan kana d'aki days da wata mace" Rungumeta yayi yace"ki yi hakuri babu Inda zaki" Lallashinta yayi tare da fad'a mata kalamai masu dadi suka fito falon Nasiha ya musu akan suji tsoron Allah su zauna lafiya sanan ya raba musu kwana biyu biyu Sanan suka sallami IMAN da cewa"sai da safe" Tana ganin shigewar su ta fashe da kuka a daren ranan bata yi barci ba A daddafe tayi sati d'aya cike da kewan mijinta duk da yana zuwa suna gaisawa ga zazzabi da ya sata gaba Shima hakane a b'angarenshi domin kamilla bata iya jure jarabarshi da ya dameta sai ta fashe me da kuka A ranan da ya dawo d'akin IMAN be d'aga mata kafa ba Godiyarta d'aya shine bats da lafiya ganin zazzabin yaki sakinta yasa shi kiran Dr ya zo ya dubata Gwajin farko ya nuna tana da ciki wata biyu Sosai yayi farin ciki harda su Ammi Haka rayuwa ya cigaba da tafiya inda Iman ke reinon cikinta kuma ta na samun kulawa wajen kowa harda kamilla Shiko dan iya sosai yake kokari wajen had'a kan iyalanshi kuma ba,laifi sun had'an kai domin yana kokari wajen yin adalci kuma yana danne son IMAN kar d'aya daga cikinsu ya gane yafi son d'ayan Yanzu cikin IMAN ya shiga wata haihuwa kullum sai sunyi fada dashi saboda ya fitineta baya tausaya mata Tace"zata ajiye girki kamilla ta cigaba har sai ta haihu tayi arbain" amma yaki Ammi ta zo ta d'auketa yayi dabara ya dawo da ita A yau IMAN ta tashi da nakuda kiran Dr yayi ta zo har gida bayan ta sha wuya ta haiho yarta mace kyakyawa mai kama da ubanta Sak D'an iya yayi murna da haihuwar nan Ranan suna yariyar taci sunan iya hafsat amma zasuyi ta kiranta afra D'an iya na matukan son afra sosai jinta yake kamar numfashin shi Bayan wata goma da haihuwan afra kamilla ta haiho yarta mace aka saka sunan Ammi Aisha amma suna kiranta da hummaira Su ihsan da ilham suma duk sun haihu ilham namiji ihsan mace wanda taji sunan IMAN In ka gan IMAN da kamilla aka taba tunanin kishiyoyi ne domin kamilla na kokarin bawa IMAN girmanta itama iman ta rike girmanta kuma su San halin mijin nasu baza d'auki shrme ba cikin kankanin lokaci garin MALI ya canja ya dawo kamar bashi ba su Kansu jama'an sun San sunyi dace da shugaba na kwarai mai adalci da kuma tausayin talakawa Bayan shekara biyu IMAN ta haifi namiji me kam da babban shi babu abinda ya rage na Muslim harda wanan tabon a dai-dai inda na abbanshi yake Yaro yaci suna Muhammed amma suna kiranshi da SULTAN Haka rayuwa ya cigaba da tafiya inda abubuwa da dama sun faru mai dadi da marasa dadi ciki harda mutuwar naja'atu,kuma zuwan d'an iya Nigeria biyu har kauyensu yaje ya musu alheri ya bawa musa da mudi jali su kama Sana'a ya gyra gidan mai gari da Gina musu makaranta da asibiti Kullum soyayyar IMAN a zuciyarshi karuwa yake domin tana yime inda yakeso amma baya nunawa gudun karya haddasa fitina a gidanshi Bayan shekara goma yaran IMAN shida mata uku maza uku kamilla kuma hudu duk mata sun had'a kansu baka sanin ba mamansu d'aya ba Ilham kuma biyar kuma asibitin MARWAN ya samu cigaba Ihsan kuma yaranta ukuyanzu sule ya zama babban mutum Nan na kawo karshen wanan labarin Allah yasa muyi amfani da darasin dake ciki mu kuma yi watsi da Mara kyau Inda nayi kuskure Allah ya yafe min Sai mun hadu a littafina na gaba MATAN ko MAZAN❓ Masoyana ina balain yinku Finally iam free😂 Muslim na muku fatan alheri Don't forget to vote for me tomorrow in gougeous vote group Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share