[12/20, 6:55 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/14, 8:06 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page* 1⃣ A guje ta shigo cikin parlourn sai ji tayi ta bangaje mutum, bata ankara ba ta ji sauk'ar mari lafiyayyu a fuskanta, wani uban ihu ta saka had'e cewa "wayyo mummy zai kasheni" burgima ta ke tsakanin ta da Allah ta rik'e cikin ta, Mummy step bibbiyu ta ke had'a wa ta sauk'o da saurinta ta nufi wajen ta d'ago ta, tace meya faru ne ummilolo? Tace na shigo kaina a k'asa ban lura da wancan k'aton sangamin ba, sai na buge shi, shine fa ya mareni guda biyu sannan ya fara k'wallo dani yanzu haka kayan cikina juyawa suke, ta k'ara sakin razanannen ihu, Mummy ta dawo da dubanta wajen Nusayb ta fara masifa haba Son, daga dawowanka zaka jawo min magana ko? Yarinya da bata tab'uwa shine zaka zo ka mata wannan d'anyen aikin toh nikam ba ruwana kai da ubanka in ya dawo Nusayb dake gefe tun zuwan mummy ya saki baki da hanci galala yana kallon Ummilolo da tsananin mamakin ta na sharrin da ta k'ulla masa, daga bisani ya bud'e baki yace haba mummy akan wannan kuchaka 'yar k'auyen kike min fad'a Kaci ubanka nace fad'ar Mummy kenan, yarinyar nan d'in ce kuchaka, k'anwar ka ce toh 'yar gidan baffan ka Abubakar Nusayb ya k'walalo ido waje had'e da rik'e baki yace...... *Jiddah Samusa ✍🏻* [7/14, 8:07 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page* 2⃣ Nusayb yace, Mummy kina nufin kice wannan Amina ce? K'warai kuwa Son ita ce, yanzu k'imanin watanta uku da dawowa wajen mu kenan, ya tab'e baki had'e da d'aga kafad'unsa, Mummy ta cigaba da cewa yarinyar nan tun jiya take d'aukin dawowar ka amma daga zuwanka zaka illata ta ko, wallahi baka dawo ba, in ka kuskura ka tak'ura wa yarinyar nan kasan sauran Nan ta kamo hannun Ummilolo tace zo mu tafi baby na, Ummilolo ta tashi tana d'ingisa k'afa, ta faki idon Mummy ta masa gwalo sai kuma ta fashe da kuka, Da sauri Mummy tace menene kuma? Toh ba shine ba kuma yake harara ta Mummy ta waigo ta balbale shi da masifa ta ja hannunta suka nufi d'aki, Nusayb dake tsaye ya d'an murmusa dan shi dariya ma tafara bashi, daga bisani ya ja tsaki mtswwww! Sannan ya wuce d'akin shi Mummy ta dubi Ummilolo tace maza kiyi wanka kiyi sallah sai kizo mu ci abinci, nan ta fara kiciniyar cire kaya tare da fad'in Mummy banason wannan mutumin ya cika kyau kamar aljani ga baya dariya, yaya sudais ya fishi fara'a, Mummy tace toh uwar iyayi zaki tsaya surutu ne ko kuwa zaki shiga wankan? Ta rik'e kunnenta yi hakuri yanzu zaki ga aiki da cikawa tayi bathroom da gudunta...... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:55 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/15, 9:44 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page* 3⃣ Bayan ta fito a wanka, kai tsaye sallah tayi sannan ta isa gaban dress mirror wanda yananan shak'e da kayan shafe-shafe, tayi wajen minti arba'in tana kwalliya, fuskar nan ta sha fente-fente a dole sai tayi kwalliyan zamani,, Sannan ta nufi wardrobe ta zak'ulo wata 'yar kanti riga da skirt "milk color" mai ratsin "coffee color " an mata ado da stones golden, ta saka, sai kuma ta d'auko wata d'ankwalin kayanta na atamfa ta kashe d'auri dashi Ta k'ara duban kanta a mirror tana juye-juye ita a dole tayi kyau sannan ta kama hanya don fita daga d'akin tana wak'e wak'en ta, har ta isa ta murd'a handle d'in kofar sai ta tuna bata shafa turare ba, da sauri ta dawo ta feshe jikinta da turare mai kamshi gaske sannan ta fito tana rangwad'a kwankwason nan kamar zai karye Kai tsaye "dinning area" ta nufa, sai washe baki take, ta iske Mummy da Nusayb bisa dinning table suna cin abinci, Nusayb kallonta yayi daga sama har k'asa a ranshi yace, wannan tana tunanin har yanzu a k'auye take ne da take irin wannan kwalliya? ya k'ara duban fuskanta yaga sai wani fari da ido take, bai san lokacin da ya kwashe da dariya ba....... *Jiddah Samusa ✍🏻* [7/15, 9:49 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣ Dariya yake sosai har da har da rik'e ciki, Ummilolo dake tsaye ta cika tayi fam ai sai ta sa kuka tana bubbuga k'afafunta, Mummy ta gimtse dariyar ta tace, haba "Nusayb meye haka zaka tasa yarinya a gaba kana dariya", yi hakuri Mummy na daina, ya rufe bakin shi yana cigaba da dariya k'asa-k'asa, Ummilolo da ta lura dashi tuni ta fasa ihu, wanda yasa dukkansu tsorata, Nusayb ya daka mata tsawa, a take annurin fuskar shi ta gushe ba shiri ta nutsu ta fara mitsike ido, ya balbale ta da fad'a, Mummy tace a ranta "maganinki ma sai shi da ni ce yanzu ai da bakiyi shiru ba" daga bisani tace rabu dashi zo ki zauna ki ci abincin ki Ta zumb'uro baki ni na k'oshi, sauk'ar rank'washi ta ji a kanta, Nusayb yace wuce yanzun nan ki ci abincin kafin na b'ab'ballaki, da sauri ta ja kujeran ta zauna, Mummy tayi serving nata ta d'ebo abincin a cokali ta nufi bakin ta dashi Nusayb yace, Mummy "mai nake shirin gani abincin ne sai a baki za a bata" Eh mana kasan haka hajiya ta sabar mata, yace toh tunda ba tsohuwar ai sai ki zage kici da kanki, oya k'arbi cokalin Ummilolo tasa hannu ta k'arba tana tsiyayar hawaye, ci take tana yatsina fuska kamar mai cin magani, tanayi tana zubarwa bisa table, Nusayb duk yana kallon ta yace a ranshi "dole na gyara miki zama Amina" Ya ture plate d'in gabanshi ya tashi ya nufi parlour.... *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:55 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/15, 8:20 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣ ASALIN SU..... Mallam Basheer Babariko yana da macen aure guda d'aya mai suna Amina, asalinsu 'yan wani k'auye ne watinani dake k'aramar hukumar Nangere ta jihar yobe, sun kasance yarensu karai-karai, sunyi auren soyayya tun saurayi da budurwa, inda Allah ya albarkace su da samun yara biyu duk maza tsakanin su ya kai shekara takwas daganan haihuwan ta tsaya Babban sunan shi Umar k'aramin kuma Abubakar amma ana kiransa da bukar, sun samu tarbiya daidai gwargwado daga iyayensu, Umar ya kasance ma'abocin son karatun boko sab'anin Bukar da ya tsani boko,, Ganin kwazon da umar yake dashi bayan ya gama "primary school " yasa dagacin garin su ya masa hanya ya samu gurbin karatu a "Government College" dake maiduguri, ba k'aramin farin ciki yayi ba haka ma iyayen sa, B'angaren Bukar kuwa ya duk'ufa ne a karatun addini inda Allah ya taimaika mishi inda ya haddace Qur'ani maigirma da sauran littatafai. Sannu a hankali umar ya kammala karatun shi na gaba da primary cikin ikon Allah ya samu "scholarship" a k'asar "Ukraine" suka bashi "Business administration" bai dawo k'asar sa ta haihuwa ba sai da ya kammala har "masters" sannan ya dawo bayan ya fito da sakamako mai kyau..... *Jiddah Samusa ✍🏻* [7/15, 9:07 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣ Iyayen shi ba k'aramin farin ciki suka yi ba hatta d'aukacin mutanen k'auyen ya basu sha'awa kowa ya taya shi murna, kowa zuwa yake kallon shi abunka ga k'auye, ba a d'auki dogon lokaci ba ya samu aiki a "NBTI" a reshen su dake jihar kano Ya fara aiki cikin sa'a cikin lokaci k'alilan ya had'u da 'yar ogansu mai suna maryam yarinya mai hankali da nutsuwa suka fara soyayya bai yi k'asa a gwiwa ba ya samu mahaifansa da zancen inda ya tarar dana Bukar ma har an nema masa auren wata yarinya mai suna Fase yar garin Buzu ce, sunan shi ya b'ata daga Bukar ya koma "Bukar na Fase" Mahaifinsu yayi matu'kar farin ciki jin cewa ya samu matar aure dan kullum abun yana ranshi dashi yake kwana yake tashi toh abunka ga ba zamanin waya ba, bare yake nemansa da zance K'anin Mahaifinsu da dagacin garin da wasu dattijai biyu suka je neman masa auren ba b'ata lokaci aka basu har rana aka sa nan da wata d'aya saboda gari ba kusa ba Anyi aure lafiya inda ya tare da matarsa a unguwar "sharad'a phase2", gida ne madaidaici sai shegen kyau da tsaruwa abunka ga 'yan boko, Bukar na Fase kuwa sunanan a can Watinani amarya ta tare a cikin gidan suna zaune tare da surukanta suna zaune lafiya, dake baaba Amina mace ce da ba ruwanta da harkokin yara.... *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:55 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/16, 9:38 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣ A kwana a tashi ba wuya Allah ya albarkaci Umar da Maryam da 'ya'ya uku Sudais, Fatima da Nusayb, B'angaren Bukar na Fase kuwa har yanzu Allah bai basu haihuwa ba, duk da hakan ba abinda ya canza a zaman su, sai ma wani sabon tattali da suke nuna ma junansu, Kwatsam Mallam basheer ya tashi da ciwo wanda yazo da k'arar kwana ya cika, sun ji mutuwan sa ba kad'an ba hatta d'aukacin mutanen k'auyen sun girgiza saboda Babariko mutum ne mai halin dattako a duk inda yake dattijo mai wadatan zuci da hangen nesa, bayan anyi arba'in Umar ya buk'aci mahaifiyarsu da K'anin sa akan su koma kano wajen shi da zama, amma fir Baaba Amina tace batasan wannan zancen ba, a gidan mijinta zata zauna har ita ma lokacin ta ya risketa Ganin hakan Bukar na Fase ma yace ba inda zai je ya bar ta, haka umar ya tattara da iyalanshi suka koma kano, Ba ajima ba aka masa "transfer" zuwa kaduna inda suka tare a "malali" ya k'ara kud'i ya mallaki kamfani wajen biyar, ya zama babban Alhaji ya kai mahaifiyarsu da k'aninsa har da dagacin garin suka sauk'e farali Cikin ikon Allah Fase ta samu ciki kowa ya tayasu murna haka suka ta rainon cikin har ya isa haihuwa ta samu d'iya mace fara sol da ita gata kub'ul-kub'ul da ita a ta ke a ka nad'a mata "baturiyar karai-karai"..... *Jiddah Samusa ✍🏻* [7/16, 1:11 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*8⃣ A wannan lokacin Sudais yana da 17yrs ya gama "secondary school" yana shirin tafiya UK, Fatima 13yrs tana jss3, Nusayb 11yrs yana jss1, ranar suna yarinya taci suna Aminatu takwarar Baaba Amina suna kiranta da Ummi, anyi suna lafiya mutanen kaduna zasu wuce, Nusayb yace baisan zancen ba dan shi ya tare a wajen ummi Allah ya d'ora masa son yarinyar a ranshi tun ranan da idonshi yayi tozali da kakkyawan fusk'arta Haka suka tafi suka barshi Allah yasa suna hutu haka ya zauna komin shi ummi na , daganan duk hutunsa yanayinsa ne a Watinani saboda ummi sun bala'in shak'uwa duk inda taji muryanshi ta rink'a b'angala dariya kenan tana mik'a mishi hannu ya karb'eta Kacokan komai na ummi yana B'angaren baba Amina, shan nono kad'ai ke had'a ta da uwarta, k'arfi da yaji baaba ta mayar mata da suna Ummilolo haka suna ya bita duk cikin garin Ta tashi yarinya mai kazar-kazar tana da shekaru biyu a duniya Allah yayi wa mahaifiyarta rasuwa, Bukar na Fase zaucewa ne kawai bai yi ba sai da aka tsaya da addu'a sannan aka samu ya nutsu, Nan Baaba ta d'auki son duniya ta d'ora a kanta babu wanda ya isa ya t'aba Ummilolo ya kwana lafiya, baaba zata rufe ido ne ta sauk'e ma kwandon rashin mutunci, ita kuwa gata da tsokala, mahaifin ta ya zama d'an kallo bai isa ya tanka ba, nan baaba zata sa shi a gaba wai yana tak'ura marainiyar Allah..... *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/19, 6:49 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*9⃣ A kwana a tashi ba wuya sudais ya kammala karatun shi ya zama cikkakken sojan ruwa, tare aka had'a bikin shi da fatima, bayan ta gama a "ABU Zaria" in da ta karanci fannin "BSc. Ed Biology" a halin yanzu lecturer ce a gwagwalada", Tana auren "Senator", da yaransu biyu, Sabir da zareefa ", Sudais kuma 'yar Aminin Mahaifinsu yake aure, mai suna "lubna" da d'ansu d'aya "Farouq" yana aiki a can "Lagos" sai Nusayb dake can k'asar "Russia" yana karatun likitan mata "Gynecology" shekara d'aya ta rage mishi Ranar da d'aukacin wannan family ba zasu manta ba shine ranar da Baaba Amina, Bukar na Fase da Ummilolo suka yi shirin zuwa kaduna dan kai ziyara wa Alhaji Umar da iyalansa wanda shine karo na farko da zasu fito birni, inda Alhaji ya turo direbansa Ado ya kwashe su, "Ummilolo murna fal cikinta lokacin tana da shekaru 10 a duniya" bayan gama shiri suka d'uru mota suka d'au hanya," Daga Baaba Amina har Ummilolo ba gwanda, kowa zuba k'auyanci yake da haka Ummilolo ta b'angale da bacci, baaba ko ido kyam akan hanya ba bacci, direba ko sai shara gudunsa yake ba ji ba gani gab da zasu shiga cikin garin "zaria" sai ga wata k'atuwar tirela da birki ya k'wace masa, gadan-gadan yayi kansu, wanda gefen su kuma rami ne, "ba suyi aune ba tirela ta afka kansu ta gungura su cikin ramin" Allah yasa cikin wani k'auye ne da d'an jama'a Jefi-jefi" Da sauri aka kai musu d'auki motar tayi k'wasa - k'wasa, a ta ke Bukar na Fase da direba suka cika, dakyar a ka ciro baaba Amina wanda jikinta jini ne, Ummilolo ko k'warza ne kwai tayi a k'afafunta da ikon Allah, nan ka samu 'yan sanda da road safety suka iso a ka samu aka wuce dasu Asibitin koyarwa ta "Ahmadu Bello University" dake cikin garin "Zaria"......... *Jiddah Samusa*✍🏻 [7/20, 3:21 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA*🍃 *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*🔟 Kai tsaye "Emergency" akayi dasu, dan basu taimakon gaggawa, bayan gwaje-gwaje da likitoci suka yi akansu, sun tabbatar da da cewa lalle direba da Bukar sun rasu, Baaba Amina kuma ta samu karaya uku a k'afa d'aya, "spinal cord" ya tsinke, ga wani K'arfe da ya soki gefen cikinta, bata yi cikkakken 3hours ba tace ga garinku. Ummilolo kuma a kamata "dressing" ciwukan da ta ji, ba a sha wuya wajen samun Alhaji Umar dake sananne ne a duk fad'in Kaduna da kewayenta. Haka a ka kwasesu a "Ambulance" akayi Kaduna dasu aka sallacesu aka wuce dasu gidansu na gaskia (Allah ya kyautata karshen mu, ameen). Haka akayi makoki a gama Alhaji Umar duk ya fige a sannu da taimakon matar shi ya dawo cikin hayyacin shi ya koma kan harkokin sa. Wannan shine mafarin dawowar Ummilolo hannunsa da zama, ya d'auki son duniya ya d'ora a kanta, dan ita kad'ai ta rage masa a matsayin 'yar uwa kuma 'yar sa. Ba a d'auki dogon lokaci ba a ka samo mata "lesson teacher" dan already tana "jss1 a can garinsu" aka kurd'a tasamu admission a "Essence International School" a halin yanzu tana jss 2, yarinya ce mai kokari sosai duk abinda aka koya Mata d'auke a kwanyarta, kamar ba girman k'auye ba. Tana tsula tsiyarta son ranta a gidan sai abinda takeso za a girka, ko tsawa ba wanda ya isa ya mata, motor guda Alhaji ya siya mata da direbanta wanda yake ta makaranta da duk inda takeso na shak'ata wa. A na cikin haka, Allah ya dawo da Nusayb ya zama cikkakken "Gynea Doctor", matashi mai jini a jika, d'an k'walisa mai ji da kansa wanda mata ke rubibi daga b'akar fata har turawa basu barshi ba, ya kasance santalale "giant" dashi wankan tarwad'a kakkyawan gaske ne gashin kansa luf-luf bak'i ga saje da ya k'awata fuskar gwanin sha'awa, baya d'aukan raini mutum ne mai son a bashi girma, amma kuma yana da saukin kai muddin ka fahimce shi, wannan kenan ..... Masu karatu ku cigaba da bibiya ta dan jin yanda zata kaya *Jiddah Samusa✍🏻* [7/20, 5:11 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣1⃣ CIGABAN LABARI....... Bayan ta kammala cin abinci, ta tashi ta nufi kitchen ta iske Asabe mai aiki tana gyaran ganyen Alayyahu, ta tsaya kerere a kanta, Asabe ta d'ago kai ta dubeta ta had'e da cewa, ya dai yar d'akina? Ummilolo ta yatsina fuska tace kije ki kwashe kwanukan dake bisa table, jiki na rawa ta tashi ta nufi "dinning area" ta kwashe kwanuka ta kawo wurin wanke-wanke. Ummilolo tace, Asabe mai zaki girka da dare? Asabe tace yallab'ai yace, yanason a "mishi miyar taushe da tuwon shinkafa", waye kuma yallab'ai? Da sauri Asabe tace, Nusayb ne, Ummilolo ta k'ara yatsina fuska tace, Ki canza tsari inason a yi "miyar kub'ewa d'anye ta ji ogbonno da crayfish da tuwon Semovita" wanda zai ci yaci wanda ba zai ci ba ya bari, da sauri Asabe tace, anyi angama ranki ya dad'e 'yar gaban goshin Alhaji, ta mursmusa tace kin ci kyauta Asabe, nan ta bud'e bakin skirt d'inta ta ciro gudan dubu ta damk'awa Asabe, Asabe kuwa dama irin mutanen nan ne masu son kud'in tsiya, Ummilolo kuwa hannunta a bud'e yake akwai kyauta. Daganan garden ta wuce ta zauna a d'aya daga cikin kujerun da a ka k'awata wajen dashi, tana ta wak'okinta na k'auye ta lumshe ido tana tuna rayuwarsu a can, Ummilolo yarinya ce amma akwai hangen nesa da sanin ya kamata, a hankali hawaye suka surnano bisa kakkyawan fuskanta tasa hannu ta share...... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/21, 1:37 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣2⃣ Tsam ta tashi ta nufi gate, maigadi yana hangota yayi maza ya bud'e mata k'ofa, tasa kai ta fice, yanayin garin na damina ga kuma yamma ce, ko ina luf-luf ga wani sanyi mai dad'i dake ratsa jikin mutum shi ya bata dama yin tsalle-tsalle, a take ta manta da abinda yake damunta, wani irin nishad'i take ji, a haka ta karya kwanan bayan su gidan wata k'awarta da suke makaranta tare mai suna "Falaq" da sallamar ta tashiga, ta iske su duk suna parlour ta gaida mamnsu da yayanta, yana dariya yace, "mai kyau yau ke ne a gidan mu"? Jin ya ambaci mai kyau yasa Ummilolo washe hakora, tace" aradu kana burgeni" d'an birni. Duk a kwashe da dariya, daga bisani falaq ta ja hannunta suka yi waje dan yi wasa, sai gab magrib tace tashi ki rakani gidan mu, kiga nima na samu yaya d'an birni, falaq ta rik'e hab'a kar dai kice min wanda kika bani labarin yana k'asar waje? Da sauri Ummilolo tace yauwa 'yar gari shi dai, falaq tace toh muje na ganshi, Ummilolo murya k'asa-k'asa tace amma fa kiyi a hankali dan mugu ne ba ya dariya fa, daga zuwansa nasha mari wallahi, falaq ta zaro ido had'e da cewa tabd'i, muje dai. Sun kusa isa gida suka hango wasu 'yanmata su biyu sun sha "miniskirt" da ya rik'e su sosai, Falaq ta tab'o Ummilolo tace meye abun yi ne? Tace tsaya ki gani ta d'ebi duwatsu sannan ta jawo hannun falaq zuwa bayan bishiya suka lab'e, Yanmatan suna bada baya Ummilolo ta daidaici mazaunan su ta jefe da dutse, suka waiwayo basu ga komai ba, ta k'ara fitowa ta jefesu karaf suka ganta, Ai kuwa basuyi sanya ba suka yi kanta sai da ta bari sun zo dab dasu sannan ta ja hannun falaq suka gudu suka fad'a gida sai haki suke suna dariya sun sa kai zasu shiga parlour carab Nusayb ya rik'o hannunta "dama duk abinda suke yana kallon su ta window d'in d'akin shi", yanmata kuwa har gida suka biyo su sai kumfar baki suke. Yana isowa ya damk'a musu ita yace gatanan ku jibge ta, sai kuma suka ji kunya had'e da cewa kinci darajar yayanki ne da yau sai kin gane kud'arki, nan yasa Ummilolo ta basu hak'uri, jiki na b'ari tace, kuyi hakuri, sannan suka fice, Nusayb ya mata wani mugun kallo tukun ba shiri tabar wajen, ta nemi falaq sama da k'asa ta rasa ta, ita kam ta sulale tayi gidansu.......... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/21, 2:27 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣3⃣ Da dare misalin k'arfe takwas duk sun hallara a dining table har da Daddy da ya dawo daga tafiya, Mummy ta bud'e abincin ta fara serving d'insu, ta turo ma Nusayb nashi ya ware ido yace meye wannan mummy? Tace "abincin da kace ayi maka mana", yace bashi na buk'ata ba, Mummy tasa baki ta k'walla k'ira ma Asabe. Ummilolo kamar batasan mai ake yi ba sai zuba lomar ta take, haka Daddy ma dan shi mutum ne ma'abocin son tuwo. Da sauri Asabe ta iso tana gani hajiya, Mummy tace mai Auta na ya buk'aci da ki girka masa? Asabe tace, tuwon shinkafa da miyar taushe, toh yana ga akasin haka? Cewar mummy, Asabe tace ayi hakuri wallahi ina shirin yi ne sai ga ummi tazo wai tuwon Semovita miyar kubewa take so ayi shiyasa na fasa wancan, da sauri Nusayb ya mayar da dubansa kan Ummilolo dake ta zuba lomar ta ko a jikinta, yace keeeeeeee! Cikin muryar tsawa, ta d'ago dara-daran idanunta ta kalleshi, yace ke wacece da zansa a min abu kice a'a? Ta tab'e baki tace ra'ayina mana. Nusayb da haushi ya gama kama shi ganin 'yar k'ank'anuwar yarinya tana neman ta raina shi, bai san lokacin da ya isa gareta ya kifar da abincin da take ci ba sannan ya zuba mata rank'washi lafiyayyu guda biyu, ta sa ihu, sai a wannan lokacin Daddy ya d'ago cikin b'acin rai yana duban Nusayb tare da cewa karka kuskura hannunka ya k'ara sauka akan d'iyata kar ka bari a dalilin ta mu b'ata, nan ya fara rarrashin Ummilolo. Mummy tace haba Alhaji, meye haka? kai kenan sai abinda yarinyar nan ta keso za ayi, ba a isa ayi magana ba toh ni nagaji bazan d'auki wannan iskancin ba, da ita da Nusayb waye babba da zaka tashi kana masa fad'a a fabanta salon ta raina shi ta k'arashe maganan ta cikin k'unar rai. Ta ture plate d'in gabanta ta bar wajen, Nusayb ma ya mara mata baya, nan tasa Asabe maza ta masa indomie da kwai yanzun nan ta kawo masa, cikin lokaci k'alilan ta gama ta kai side d'in mummy, ta iske Nusayb kwance akan cinyar mummy suna hira Ta jawo "centre table" ta aza abincin akai had'e da ruwan gora ta fice, Mummy ta d'ago shi ta bud'e abincin ta fara bashi a baki sai dayayi nak sannan ta barshi, suka d'an tab'a hira sannan ya mata sumba a goshinta ya mata sallama........ *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/22, 11:56 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣4⃣ WASHEGARI...... Ta kama hutun k'arshen mako ne, Mummy da Asabe ke kitchen ana ta hada-hadan had'a girki saboda zuwansu babban yaya sudais da iyalanshi ga fatima ma da nata zasu zo sannu da zuwa ma autan Mummy. Ummilolo ma ba'a barta a baya ba tananan tana had'a drinks yau tayi abun kirki da shike d'an hannun damanta ne ke tafe wato sudais, ba k'aramin shiri suke ba yana ji da ita sosai. **************** Tafe suke a mota da misalin k'arfe biyu saura na rana, yana tuk'i kamar baya so baka jin karan komai a cikin motar sai sautin kid'a dake tashi, a haka har suka iso airport dan tarb'an Ya sudais, basu jima ba jirginsu ya sauk'a, Nusayb ya bada baya yana waya da babban amininshi, tuni Ummilolo ta falle da gudu ganin Ya sudais sun fito, tuni ya chafe ta sama ya jujjuya da ita sannan ya dire ta, ta dawo kan lubna suka gaisa daga bisani ta karb'i Farouq tana masa wasa. Nusayb bayan ya k'are wayar ya waigo, ya hangesu suna tahowa da murmushi akan fuskar shi ya isa garesu ya rungume d'an uwanshi ya gaida lubna cikin sakin fuska da barkwanci yasa hannu zai karb'i farouq ummi ta janye tare da cewa "tabdi jam yaushe ma na karb'e shi ko morarsa banyi ba zaka ce wani na baka ta murgud'a baki", tuni Nusayb ya mangare bakinta, ta saki k'ara sudais da lubna sai dariya suke musu, sannan suka nufi mota suka wuce gida. *Jiddah Samusa✍🏻* [7/22, 12:28 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣5⃣ Isar su gida suka iske Fatima ta iso da yaranta mijinta bai samu zuwa ba, nan gida ya b'arke da farinciki an had'u kowa da kowa, sun taya d'an uwansu murnan gama karatun shi, nan duk aka tashi akayi sallah sannan a ka nufi wajen cin abinci, bayan sun kammala suka dawo parlour aka dasa wani labarin na yaushe gamo. Daddy ne shi kad'ai akan 3-sitter yana zaune ganin hakan yasa Nusayb tashi komawa gefen sa, kamar had'in baki Ummilolo ta tashi ita ma ta nufa, yana shirin zama tace ya haka kuma Ya Nusayb? Yace da akayi me fa? Tace zan zauna naga ka d'ebo k'afa ka zauna min toh ka tashi, ya jefe ta da wani mugun kallo ya gyara zamansa, tana ganin hakan tasa kuka tana bubbuga k'afafunta, Daddy ya dubi Nusayb yace, haba Autan Mummy kaine babba fa matsa daga can sai ta zauna a tsakiyar toh, Nusayb ya dubi Daddy yace, Daddy Allah bazan matsa ba kawai dan kayi sabon yarinya shikenan sai ka daina sona ya k'arashen maganan yana kawar da fuska, Sudais yace rabu dashi baby na zo nan abunki ki zauna ya jawo ta kusa dashi ta zauna, ta fakaici idon kowa ta masa gwalo kawai yayi murmushi. Yanzu kai autan mummy dama har yanzu ba kasan ka girma ba still kana abun yara, yanzu fa aure ya rage a maka fad'in Sudais kenan, Nusayb ya k'walalo ido waje had'e da cewa haba Ya Sudais da saura na fa matar da zan aura ma bata isa aure ko aunty Lubna? "k'warai kuwa mutumina cewar Lubna" "Yo in ban da abunka ai kafin lokacin ka mata tsufa gara ka bud'e ido ka nemo matar aure ko mu zab'a ma eheen! Cewar Fatima" Mummy tayi dariya tace" duk ku gama bidirin ku autana dai yafi k'arfin a nemo mai mata sai ya zab'a ya darje" Ummilolo tayi shewa tace "wallahi mummy gaskia kika fad'a gashi kamar bature aradu"....... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣8⃣ 3 YEARS LATER.... Tunin Nusayb ya jima da fara aiki a "National Hospital" dake birnin tarayya, yana zaune a "Gwarinpa Estate" yana aikin shi cikin kwanciyar hankali, ga taimaika wa jama'a, ya kara cika ya mallaki abubuwan more rayuwa bai da matsala ko kad'an sai dai a nemi lahira. In ka ganshi a kaduna toh ya yazo hutun k'arshen mako ne, wanda zuwan shi baya rasa nasaba da Ummi, kawai dan yaci zalinta. Haka zalika yau ta kama juma'a, bayan ya tashi daga aiki tafe yake hannun shi rik'e da "briefcase" d'in shi, kai tsaye "parking space" ya nufa dama ya fito da shirin sa na tafiya Kaduna, ya bud'e gambun motar ya ajiye "briefcase" a "back seat" sannan ya tada motar yayi addu'o'in shi daga bisani ya ja motar ya kunna k'ira'ar "Sheik Ahmad Suleiman" yana bin karatun. Gudu yake sharara wa sosai ba ji ba gani, a haka har ya iso cikin garin Kaduna, kai tsaye "Stop n Shop Supermarket" ya nufa yayi musu tsaraba wanda rabi da kwatan siyayyar ta Ummi ce. Ya isa gidansu dake malali, yayi horn maigadi ya lek'o kansa dan ganin waye ne, yana arba da motar Nusayb da sauri ya zuge gate, Nusayb ya cinno hancin motar shi, maigadi sai zuba masa sannu da zuwa yake ya ciro kud'i ya bashi, bayan yayi "parking" sai ga Audu, nan ya cilla mishi makullin motar akan ya kwaso kayan ya shigar dasu ciki...... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/22, 2:54 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣6⃣ Nusayb ya jefe ta da kallon had'e da cewa " da Allah rufe mana baki kuchakar banza yarinya dake har kinsan kiyi wa mutum gatse, manya suna magana zaki wani sako baki" Fatima galala tayi tana kallon shi, sannan tace "haba autan mummy mai yayi zafi ai duk cikin wasa ne, bansan yaushe ka koyi masifa ba" Nusayb yace rabu da ita Aunty Fati, in ba neman magana ba dani da ita wa za'a cewa wani bature. "Duk suka k'yalk'yale da dariya" Daddy ya dubesu baki d'ayansu sannan ya murmusa yace "Sudais ku barmin yaro ya sarara ba yanzu zan mishi aure ba", Haka dai aka ta barkwanci cike da farin ciki daga bisani kowa ya watse Sudais suka nufi side d'insu, Fatima kuma ta sauk'a d'akin Ummilolo. ************** BAYAN KWANA BIYU...... Da misalin k'arfe bakwai da minti arba'in na safe, Ummilolo ta fito sanye cikin "uniform" sun amshe ta sosai tana raataye da "school bag" d'inta, a gurguje ta isa parlour, kai tsaye ta nufi "dining area" Tace "ina kwananku", Kowa ya amsa amma banda Nusayb, ta tab'e baki ta ja kujera ta zauna ta tayi breakfast da sauri. Zata tafi duk tabi kansu Sabir ta musu "kiss", Tace, "toh aunty fatima Allah ya kiyaye hanya in ban samo ku ba" Ta amsa da "Ameen ta gaban goshi"....... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/22, 3:25 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *© Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣7⃣ Fitar ta harabar gidan bata ga an fito da motor yadda aka saba ba, nan ta k'walla k'ira ma Audu mai bawa flower ruwa, ya iso yace ya dai ta gaban goshi? Akwai matsala ne? Tace, Habu direba bai zo bane? Audu yace "ai baya gari yaje k'auye matar shi ta haihu, ya fad'a ma Hajiya ai" Ga can Salele zai kai ki, ta yatsine fuska tace ina zuwa tukun. Da sauri ta fad'a cikin parlourn, tare da cewa Daddy "kaga nayi latti ashe kuma Habu bayanan" Mummy tace, wallahi na sha'afa ya sanar min kam, amma ga can Salele sai ya kaiki. Ummilolo ta dubi Nusayb da kamar bai san mai ake ba, sannan ta dubi Daddy tace, "Gananan Ya Nusayb ya kaini kaji Daddy wallahi ya iya tuk'i kamar makaranta koyon mota yayi" Nusayb ya rasa abu d'aya da zai mata kawai ya zuba mata na mujiya, can ya tsinkayi muryar Daddy yana lallashin shi akan ya taimaika ya kaita, bai ce uffan ba ya nufi d'akin sa ya shirya ya fito, Sannan yace wa Daddy a bashi key'n mota, ya karb'a ya fice. Sun d'auki hanya sai kinibibi take masa gabad'aya ta shafesa shima kamar mai ta daina tsoron sa, a haka har suka isa makaranta ya sauk'e ta sun tarar anan taran latti, tayi wik'i-wik'i da ido dan ba k'aramin tsoron bulalar Uncle Ahmad Sa'id take ba, Nan ta rinka rok'on Nusayb ya taimaike ta kar a daketa, Yace a ranshi "shegiya ashe kina tsoro dama" Sai da ya ga ta fara hawaye sannan ya bud'e gambun motar ya fito, kai tsaye ya nufi waje malamin, bansan me ya fad'a mishi ba naga ya dawo ya kamo hannunta ya kaita har harabar makarantar sannan ya juyo, yayi sallama wa malamin tare da cika shi da kud'i. Kafin a tashi a makaranta yaran da ta tsokala yafi a k'irga, a k'arshe har da malamarsu nan taci ubanta sannan ta bata punishment. Wannan kenan....... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/23, 2:14 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *© Hauwa Esmaeel Musa* *Page*1⃣9⃣ Tafiya yake cikin k'asaita cikin muryarsa mai sanyi yayi sallama, sannan ya kutsa cikin babban parlourn wanda ya had'u iya had'u wa, an k'awata shi da kayan alatu na more rayuwar duniya. 'Yan mata biyu ya tarar a parlour sai rawan kai suke zuba wa suna gwada tafiyar gayu da zasu yi a bikin yayan Falaq, ko sallamar shi basu ji ba, ya jima yana tsaye daga bisani yayi taku ya isa inda suke, bai yi sanya ba ya nad'e hannu ya zuba mata rank'washi, da sauri ta duk'e k'asa tana sosa wajen had'e da "fad'in haba Ya Nusayb mai na maka"? Daga zuwanka ko zama bakayi ba zaka wani zo ka dakeni k'aton..... bata k'arasa ba maganan ya yanke sakamakon buge mata baki da yayi. "Ummilolo kenan tare da k'awarta Falaq, wanda izuwa yanzu girma ya soma tunda ta tafara jinin al'ada ta d'an nutsu aka daina tsokala sai dai wannan rawan kai d'in yananan ga kuma ya had'u da tashen balaga ganin an fara k'irgen dangi, ta wanku sosai kamar ba ta tab'a zaman k'auye ba a halin yanzu Ummilolo ya b'ata sai dai a k'ira ta da ummi yanzu tana Ss2" "ku kenan kuna girma amma baku sani ba kun d'ebi shiririta kun zuba a kwanyar ku" ya ja tsaki mtswwwwww! Fuuuuu ya wuce d'akin shi. Nan ya cire kayan shi ya d'aura towel ya shiga "bathroom" ya sakar ma kansa "shower" bayan ya fito ya shafa mai sama-sama, sannan ya nufi "closet" ya ciro wata t-shirt fari da wando 3-quater na jeans, ya zira a jikinshi sannan ya tace sumar kanshi daga k'arshe ya bi jikinshi da turare mai dad'in kamshi sannan ya kwashi wayoyinsa ya fito......... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/23, 2:57 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣0⃣ Yana fitowa sukayi kicib'us da Mummy, cikin tsantsan farinciki tace, "Auta na yaushe a gari? ashe dai kana tafe, ni dana ji shiru ba waya na d'auka bazaka samu zuwa ba ai". Nusayb yayi dariya yasa kanshi a kafad'arta, sannan yace "kai Mummy! Duk wannan tambaya haka wanne zan amsa a ciki" itama cikin dariya tace duka, nan ta ja hannunshi suka isa ga kujera suka zauna sannan suka gaisa. A hankali kamar mai ciwon baki yace Mummy inajin yunwa, nan tasa baki ta k'ira Asabe tazo da saurin ta, ganin Nusayb ta saki fara'a tare da cewa a'ah yallab'ai sauk'ar yaushe, nan yace wallahi ban jima da isowa ba Asabe, nan ta gaishe shi, sannan tace Hajiya gani, Yauwa Asabe kiyi sauri ki shiryo ma Autana abinci yana jin yunwa sosai, Mummy ta dubeshi a dining table za a ajiye ma ko nan za'a kawo ma? Yace a kawo min nan. Ummi tayi sallama ta shigo ta fad'a kan kujera had'e da fad'in washhhh! Nusayb ya kafe ta da ido bai ce uffan ba, daga bisani ya dubi mummy yace, "yanzu fisabilillahi mummy haka kuke barin yarinyar nan ta fice duk inda taso ba tare da ta nemi izini ba" Toh in ban da abunka nan gidan su k'awarta ne fa ta ke yawan zuwa, zata ta zama ba abokin hira ne bayan gashi ta samu sa'arta nan cikin unguwa suna zumuncin su. Yauwa Mummy fad'a mishi dai shi kenan shi sai ya rink'a tak'ura min ko soyayya yace kar nayi bayan ga k'awaye na duk suna da sama...... Ba ta ida maganar ba saboda mugun kallon da ya watso mata. Yace ki maida hankali wallahi, nawa kike da har kina zancen wani soyayya kinanan *k'waila* dake, Da sauri ta tashi tana jijjiga tace haba Ya Nusayb ka dubeni daga sama har k'asa ai nafi k'arfin *k'waila* wallahi. Yana shirin tashi ya bata na jaki wayarshi ta d'au k'ugi tana neman agaji, ya d'auko tare da k'ara wa a kunnen sa sukayi magana sai ji nayi yace toh sai kazo. Yana dire wayar sai ga Asabe ta shiryo abincin akan babban tire, zata zuba masa yace barshi a Asabe nagode, wancan mara kunyar zata zo ta zuba min...... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/23, 3:29 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣1⃣ Keeeeeeeeeee! Zo nan, ummi tace wallahi duka na zaka yi bazan zo ba, Nusayb yace cemiki nayi zan dake ki? Ki zo ki zuba min abinci ni. Ummi ta dubi mummy sannan tace "toh mummy ke ne shaida kin dai ji abinda yace min ko?", Mummy tayi dariya tare da fad'in ku dai kuka sani kuna abu kamar masu ganin hanjin juna. Ta sauk'o ta jawo tire d'in sannan ta bud'e flasks wani k'amshi ya bugi hancinsa, kamoniya ce a flask d'in farko na biyun kuma friedrice ne sai kunun ayaba da yoghurt a jug, ummi ta d'ago ta dube shi wanne zan zuba ma a ciki? Duka ya fad'a a tak'aice. Nan ta zuzzuba masa ba tare da tasan yadda ya kamata ka shirya wa mutum abinci ba dan yaji dad'in ci, (sau dayawa zaka ga mata an shiyasa mutum abinci ga nan dai abinci har abinci da dad'insa amma yadda zata shirya masa a plate sai ya gagara daganan sai yaji abincin ma ya fita a kanshi, wani kuma ganan abincin ba wani had'u wa yayi ba amma yadda aka tsara tunin zai bawa mai ci sha'awa har kaga yaci sosai dan haka mu kula). Ido ya zuba mata yana ganin shiriritan da ta ke shi kad'ai yasan abinda yake k'issimawa a ranshi, ranshi gabadaya a dagule ya rasa abinyi guda d'aya. Ummi ta turo mishi abincin haka ya rik'a ci yana kallonta tare da tunani kala-kala a k'asar zuciyar shi, a haka dai ya samu ya kammala. Ya tsinka yi muryar Amininshi mai suna Abdullah, tare sukayi pri har sec school, abokai ne sosai kowa yasan sirrin d'an uwanshi, yana da matarsa d'aya Fa'iza asalin ta 'yar garin bauchi ce acan ya auro ta, suna da yaro d'aya Haidar, Da fara'a suka rungume juna, sannan Abdullah ya gaishe da Mummy ta tambayi iyalinsa ya amsa da duk suna lafiya, ummin shagali ma ta gaishe shi ya amsa cike da tsokalar ta. Nusayb ya ja shi suka wuce d'akin shi dan tattauna abubuwan yau da gobe....... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/24, 4:16 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣2⃣ Haba mutumi na, gaskia kana bani mamaki wallahi, wannan wani irin *"SALON K'AUNA"*ce? Kana sonta kana k'aunar ta amma sai wani muk'u-muk'u kake kai a dole baka son raini sai dai kata cin zalin ta, baka tunanin nan gaba tak'ika? Mata ai 'yan lallab'a ne. zaka cutar da kanka a banza, a matsayin ka na babban likita kasan illar komai amma kake wasa da lafiyar ka, ka kai matakin da zaka aje iyali wallahi cewar Abdullah kenan. Nusayb ya sauk'e dogon numfashi sannan yace, bazaka gane bane Abdullah, yarinyar nan ba abinda ta sani wallahi, ga ta k'waila ce har yanzu bata gama zama cikakkiyar mace ba, in na auro yanzu ai shiririta zan sha da raino, ko girki bana tunanin yarinyar nan ta iya. Abdullah ya k'yalk'yale da dariya yace, kai bakasan kananan yara sun fi dad'in sha'ani ba? Wallahi yarinyar nan da kake gani karka raina ta bakasan irin nata baiwar ba. Shawara d'aya zan baka, kayi kokari tun yanzu kaja yarinyar nan a jikinka ka daina hantarar ta ka cusa mata sonka a ranta kana kyautata mata kana.... Nusayb ya katse shi ta hanyar cewa Abdullah yarinyar nan ta wuce tunanin ka raini ne da ita ga d'an banzan rawan kai, gaskia bazan iya zubar da girma na ba. Abdullah yayi murmushi yace, mhmm! *SALON K'AUNAN* nan tana bani dariya, kayi dai ka samawa kanka lafiya wallahi kana da k'arfin sha'awa amma ka tsaya wasa baka da aiki sai azumi da shan magani, mu dai muyi gaba har mun fara ajiye yara in bakayi wasa Haidar ne zaizo d'aurin aurenka. A harzuk'e Nusayb yace, naji Mallam banason kinibibi. Hehehe oho! Nidai kaga tafiya ta, kar Madam ta jini shiru, kasan mu masu mata ba ma jimawa a layi. Nusayb ya kai masa duka ya goce yana masa dariya, sannan suka jero suka fito yayi sallama wa mummy, Nusayb ya raka shi bakin motar shi ya tafi........... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/24, 4:17 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣3⃣ Da dare misalin k'arfe tara duk suna parlourn Daddy ana hira, keee! Nusayb ya fad'a, ummi ta d'ago ta dube shi tace ya ranka likita bokan turai, Daddy yayi dariya yace "kai mamana tsokala ko?" A'a fa Daddy. Nusayb yace, da Allah tashi ki je d'akina zaki ga ledoji duk ki kwaso maza. Ummi ta kwaso ta zo ta dire su a gabansa, ta nemi gefen sa ta zauna had'e lek'en cikin ledojin da yake bud'e wa, lura da hakan da yayi, sai yace gara ma kisa ranki a inuwa dan babu abinda na kawo miki eheeeee. Ta turo baki tace toh mai ka ji nace? Tsaraba dai dole a bani ko ana so ko ba a so ahto. Yayi murmushi ba tare da yace komai ba, ya ciro agogo mai tsadar gaske had'e da turare "designer" mai k'amshi ya bawa Daddy, Mummy ma turare ya bata irin 'yan dubai d'innan had'e da sark'a da d'ankunne na "gold" sunyi matuk'ar farin ciki sai Albarka suke sa masa, saboda yadda yake kyautata musu gashi dai akwai kud'i da komai suna dashi amma hakan bai hanashi kyautata musu ba shiyasa a koda yaushe suke matu'kar alfahari dashi fiye da yayyensa. Mummy tace, toh ina na ummi fa? Nusayb ya dubi ummi ta gefen ido sannan yace ai Mummy ba ita dan wannan na budurwa ta ce. Hehehe! Su budurwa manya, ai ko sai an bani kaso na nima, Nusayb yace sai ki k'wata ai, ya d'auke sauran leda biyun tare da fad'in Daddy Mummy sai da safe, suka amsa da mu kwana lafiya. Ummi tace Daddy kana ganin Ya Nusayb yak'i bani ko, Daddy ya murmusa yace karki damu mamana, nasan zai baki wasa yake miki, amma ki daina rashin kunya kinji ko ta gyad'a kanta. Nan Mummy tace, toh tashi ki shiga ki kwanta dare yayi, ta musu sallama ta wuce. Da shigar ta kai tsaye "bathroom" ta shiga tayi wanka, dan ummi akwai tsafta duk zafi duk sanyi sai tayi wanka ta ke bacci, "ta inda Nusayb ta ke burgeshi kenan" Tasa kayan baccin ta fad'a kan makeken gadon ta...... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/24, 4:17 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣4⃣ Kwanciyar ta kenan ta ji k'arar wayar ta alamar shigowar sak'o, ta sa hannu ta bud'e, bak'uwar number ta gani an turo mata kamar haka "Sweet dreams" Ta tab'e baki tace ko waye wannan kuma oho, da haka bacci yayi awon gaba da ita. **************** Washe gari da misalin k'arfe tara na safe, Daddy da Mummy suka fito cikin shiga ta alfarma da ka gansu kasan cikin shirin fita suke, Nusayb suka iske a parlour ya k'urawa TV ido, har bai ji isowar su ba, Daddy yace a'a "autan Mummy kaine da safen nan haka a parlour?" Nan ma shiru, Mummy ta girgiza kafad'unsa sannan yayi firgigit ya dubeta. Mummy tace, "Haba Babana, tunanin mai kake haka da har ka kasa jin shigowar mu?" Yayi dariyan yak'e yace, bakomai fa mummy kallo nake yi kawai, duk suka bisa da ido ba dan sun yadda ba kawai dai suka share. Nan ya gaishe su suka amsa tare da tambayar sa gajiyan sa ta hanya, yace tabi lafiya. Asabe ta fito ta gaishe su, sannan tace Hajia abun karin kummallo na shirya, Mummy tace toh Asabe sannu ko, in mun gama zamu wuce Kano da Alhaji sai ki kula Ummi da gida. Bakomai Hajia insha Allah zan kula, Allah ya kiyaye hanya, duk a ka amsa da Ameen. Kai tsaye suka nufi dining, Daddy yace ma Nusayb je ka kira k'anwar ka mana ko bata tashi bane. Ya iske ta kwance malemale abunta tana sharar bacci, wani abun yaji yana tsirga mishi tun daga saman sa har tafin k'afar sa, sannu a hankali ya isa bakin gadon ya zauna tare da rik'o hannunta yaji wani laushi kamar hannun jarirai, Murza hannunta yake a hankali, nan ta fara alamar zata tashi, da sauri ya cika ta ya tashi, sannan ya bubbuga k'afar ta cikin hargowa, keee tashi da Allah kasa uwar bacci, kowa ya tashi da k'afafun sai ke kina kwance....... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/30, 5:07 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣8⃣ 5 MONTHS LATER....... Zaune ta ke a garden ta fad'a kogin tunani wanda kullum ya zame mata jiki, bata ankara ba ta ji shigowar sak'o cikin wayarta, kamar haka " My dear, hope kin Kusa shirya tarb'ata? Kuma duk randa na Bayyana a gareki Bazaki firgita ba? Daga mai kaunarki" *NUB* Taja gwaron numfashi daga bisani ta murmusa, ire-iren sak'onnin da take samu kenan a ko yaushe cikin wayarta tun tana sharewa har ta fara mayar masa da marmatani, sai dai ko sau d'aya ba su tab'a yin waya ba. tace, "Oh! Ni Ummi, na fad'a tarkon son wanda ban ma san kamanin shi ba, yanzu ya zanyi duk randa Ya Nusayb ya gane? Tunda ya hanani soyayya, wani sashi na zuciyar ta kuma yace toh sai mai? Shi zan aura in ban yi soyayya ba, ta ja tsaki mtswwww! Sannan ta tashi tayi cikin gida. ************ Tsaye yake a bakin tagan d'akin shi yana kallon yadda yanayin sararin samaniya, hadari ne ya had'u ga wani iska mai dad'i dake buso shi, ya lumshe "sexy eyes" d'inshi tare da furzar da huci mai zafi, gabad'aya yanayinsa ya canza idon shi yayi jaa, a wannan halin mace kawai yake buk'ata da haka yaja jiki ya fad'a kan makeken gadon sa, hakan bai masa kamar an mintsine shi ya tashi ya cire kayanshi ya d'aura "towel " ya shiga "bathroom" ya sakar ma kansa "shower" ya jima a haka sannan ya fito ya sha magani ya zira gajeren wando da singileti ya kwanta nan aka tsuge da ruwan sama, ya ja bargo sannan ya d'auko wayarshi ya danna kiran aunty fatima bansan mai yace mata ba illa kalmarshi ta k'arshe akan gobe zai je Kaduna daga haka ya tsinke wayar ya ajiye ta kan "bedside drawer" sannu a hankali bacci ya d'auke shi....... *Jiddah Samusa*✍🏻 [7/30, 5:48 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣9⃣ Washe gari da sassafe misalin k'arfe shida ya fito cikin shirin shi ya sha jamfa fari kal dashi tasha zubi sosai sai k'amshi yake zuba wa kamar wani sabon ango. Ko breakfast bai tsaya saurara ba kai tsaye "parking space" ya nufa ya shiga ya tada motar, maigadi na hango shi ya nufi gate da sauri ya bud'e, nan ya russuna ya gaishe da Nusayb, sannan ya shaida mishi zai tafi kaduna dan haka ya kula da gida insha Allah bazai wuce kwana biyu ba ya bashi kud'i, maigadi sai godiya yake zuba wa had'e da mishi addu'o'in Allah ya tsare hanya. Ya isa lafiya ya samu yan gidan duk suna bacci, d'akin shi ya wuce shima ya bi lafiyar gado sai a sannan ya kira asibitin su bazai samu daman zuwa ba tafiyar gaggawa ta sameshi, ya tsinke wayar ya kwanta bacci. K'arfe tara daidai ya tashi, dan yasan warhaka mutanen gidannan suna can ana karin kumallo, tunanin shi ko hakan ne, ya iske su duk suna cin abinci, ya bi su da kallo daga k'arshe ya zuba narkakkun idanunshi akan sanyin idaniyarsa. Daddy yace a'a wa nake gani haka? Maiya faru da safen nan haka? Dr Nusayb ya ja kujera ya zauna kusa da Mummy sannan ya gaishe su, ya dubi Daddy yace bakomai kawai nayi kewarku ce shiyasa, sannan aunty fatima tace na tafi mata da Ummi tunda sunyi hutu. Ummi tace ni kuma ya Nusayb? Ni fa lagos zanje gidan ya Sudais, kuma a jirgi fa yace zanje ina ta murna kasan ban tab'a shiga ba zaka wani zo ka ce min wai gidan Aunty Fat.... bata k'arasa ba sakamakon murd'a kunnen ta da yayi, Aushhhhh! Haba Ya Nusayb, da zafi fa wallahi, gaskia matarka da yaranka sun shiga uku saboda cin zalin ka. Nusayb yace toh mara kunya zageni nace, wato wuyar ki tayi kauri ta isa yanka ko zamu had'u. Mummy tace kudai sai a hankali, sai rashin jituwa ba kwa zama inuwa d'aya sai kun sai da hali mhmm....... *Jiddah Samusa*✍🏻 [7/30, 6:26 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣0⃣ Daddy yace, rabu dasu zanyi maganinsu ai, ya dubi Nusayb kuma kaine babba amma sam baka da hak'uri kamar xa'ayi. Nusayb yayi dariya yace, Daddy haka dai kake gani amma itace ba ta da kunya sam ni kuma banson raini, toh ubanta cewar Daddy. Bayan sun kammala cin abinci Nusayb da Ummi suka raka Daddy "Airport" zai tafi k'asar "China" harkar kasuwancin sa. A hanyar su ta dawowa ya biya dasu gidan Abdullah, ko tashi a bacci ba suyi ba, waya ya mishi ya fito, Abdullah ya na isowa yace matsalar gwauro kenan, haka kawai muna hutawar mu kazo ka tashe mu. Nusayb ya ce kaifa banza ne wallahi, Abdullah ya lek'o kanshi cikin motar yace a'a ummi ce nan ta gaishe shi. Nusayb ya fice a motar sukayi cikin gida sai da yayi kusan 1hour sannan ya fito, da gayya ya bar ummi na wannan tsawon lokacin, suka iske ta, ta cika tayi fam ta zabga musu harara ya kai da kai kamar bai ganta ba, sai Abdullah ne yace mata yi hakuri kinji kanwata mun barki mun jima ta yatsine fuska sannan ta furta "bakomai" kamar bata so. A hanya ya tsaya ya saya mata kayan makulashe, ai nan ta saki fuska tun a mota ta fara shan ice cream da haka ya rink'anka lallab'ata muddin ta amince ya kai ta gidan Aunty Fatima toh lalle duk abinda takeso zai na siya mata tunda suna gari d'aya nan ta amince, wani sanyi yaji ya ziyarci zuciyarsa, ranshi fari k'al da haka suka isa gida ana hira jefi-jefi........ *Jiddah Samusa*✍🏻 [12/20, 6:56 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/24, 6:02 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣5⃣ Ta yaye bargon tace "a'a Ya Nusayb kaine da sassafe nan haka ko tsarabar tawa ka kawo min ta fad'a ta na mai dudduba tsak'ar d'akin. Ya ja tsaki mtswwww! Dube ki da wani gashin ki cacikir, ki tashi ki fito Daddy na k'ira daga fad'an haka yasa kai ya fice. Brush ta shiga tayi sannan ta cire kayan bacci zuwa wata dogon riga mai d'an kauri. Ta samesu har sun fara karya wa nan ta ja kujeran ta zauna sannan ta gaida kowa. Daddy yace "mamana yau an makara lafiya "? Wallahi Daddy kaina ke ciwo. Assshhha! Allah ya sauwake kiyi ki sha magani Cewar Daddy. Mummy tace wata yayi ai, ni ciwon nan naki yana damuna wallahi, a ce ko wani wata in zaki yi period sai an miki k'arin ruwa, Allah dai ya yaye, duk suka da Ameen. Gogan kamar bai san mai ake ba cin abincin shi kawai yake tare da wasu nazari. Ana kammala cin abincin Daddy suka musu sallama akan Insha Allahu gobe zasu dawo, suka rakasu bakin mota sannan suka tafi. Ummi duk baki ya mutu ganin su Daddy basanan an barta da mai cin zalin ta, Nusayb ko sai wani fara'a yake wanda bata tab'a gani a fusk'arsa ba, yace "mhmm yarinya tayi rashin hankali sai na mai da ita pepper soup". Ummi ba tace komai baki ya mutu. Nusayb ya samu Asabe yace yau bana buk'atar kiyi girki, Ummi za tayi dan haka ki kiyaye kar naji ko nagani. Toh yallab'ai ba damuwa, amma kana ganin ummi za ta iya kuwa? Kasan ta da son jiki. Nusayb yace, ai ko ita ce mage sarkin son jiki yau sai ta aikatu, in aka barta haka ai ba gata bane. Hakane yallab'ai kayi gaskia dan duk gatan mace in bata iya girki ba toh akwai matsala dan d'akin miji zata je. Mai zata dafa ma ne? "Sakwara da egusi soup" cewar Nusayb....... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/24, 6:46 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣6⃣ Keeeeee! Na'am inji ummi, zo nan da saurin ta tazo tace gani Ya Nusayb likita bokan turai, Yace, mhmm! Ke kika sani, kinsan mai nakeso kimin? A'a, inaso ki dafa min sakwara da miyar egusi. Ummi ta zaro ido had'e da nuna k'irjinta ni ya Nusayb? Ba ga Asabe ba. Nusayb yace, ke nake buk'atar ki min in kika k'i kuma ki ji na jaki,kuma ban amince Asabe ta sa miki hannu ba. A'a ba a kai ga haka ba ai zanyi ma, bari naje nayi wanka nazo na fara had'a wa, tana shiga d'aki ta d'auki wayar ta, ta k'ira layin Falaq, tana d'auka tace "Dan Allah besty ki zo ki tayani yin abinci a ya Nusayb nasan ke kin iya kuma in zaki shigo ki shigo ta balcony sai mu had'e a madafa" nan ta katse layin. Ta shiga wanka a gurguje ta fito, ta shirya cikin wani material riga da skirt "pink color" mai ratsin "blue" da adon stones "silver" a jiki ya zauna d'as a jikinta sannan ta fito. Tana shiga madafa ta fere doya ta d'ora a wuta ta ja ta tsaya dan batasan abu na gaba da zatayi ba, cikin ikon Allah Falaq ta fad'o nan ta taimaika mata, amma tace sai dai ita ta daka sakwara, ummi tace ba matsala zanyi ai kin min mai wahalan gashi nima na koya. Nan ta fara daka sakwara hannunta duk yayi jaaa abunka ga farar fata bai daku sosai ba ma haka ta mulmula tasa a flask, sannan ta je ta jere mishi a table. Ta zuba musu nasu suka ci ba laifi miyar ta d'an yi sai dai barkono , tace toh yanzu ki gudu gida saboda kar ya ganki, falaq tayi dariya tace shegiya mutuniyar" na tafi. ************* Zaune yake da misalin k'arfe uku na rana bisa dining, ummi tsaye a kanshi tana zuba masa abinci, ta gama zuba wa zata tafi, yace dawo ki zauna, ba musu ta dawo ta zauna ta zuba tagumi tana jiran sakamako. Ci kawai yake amma ba dan ran shi ya so ba dan sakwarar ba ta daku ba ga miyar barkono daga karshe ya hakura ya ture plate d'in sannan ya kora ruwa. Ya dubeta fuska a had'e yace wannan wani irin abinci ne? Haka kika ga ana yi a gidannan? Ummi tace, yanzu meye laifin abincin nan ya Nusayb ai nayi kokari ma wallahi, ba ka ga irin wahalar da na sha ba, dubi hannu na fa, ya dubi hannunta gabakid'aya yayi jaa, sai yaji ba dad'i tausayin ta rufe shi, amma sai ya fuske yace toh naji nan gaba ki kula, ta murgud'a baki yayi kamar bai ganta ba, yace a ranshi "Amina duniyan Allah" *Jiddah Samusa✍🏻* [7/24, 8:35 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*2⃣7⃣ Ya Nusayb ummi ta anbata cikin d'ari-d'ari, meye? Ya furta cikin halin ko'in kula, ummi tace dama tsarabar ce ko zaka bani. Ya kafe ta da ido yace, wai ke wani irin naci ne dake? Ki je ki d'auki duka ledojin tun kafin ki cinye ni d'anye. Tasa ihu ta ruga da gudu d'akin shi ta d'auko, kai tsaye d'akin ta, ta wuce ta zazzage kayan bisa gado a fili ta furta "Wow!" Ta fara d'aga wa tana dubawa, ya sai mata dangin kayan kamshi da na shafe-shafe, sai wata abaya 'yar ubansu ga tarkacen su chocolate kaya dai son barka, ta fita ta mishi godia. ************* Da dare tana zaune ita kad'ai a parlour tana kallo, Nusayb baya nan ya tafi wajen Abdullah. Sai goma da rabi ya shigo gidan, ya iske ta ta nad'e cikin kujera tana rik'e da cikinta duk ta galabaita, da sauri yayi kanta yana tambayar mai ya same ta, ba amsa, can ya tuna da lokacin period nata yayi ashe. Ya sunkuce ta ya kaita d'akinta, sannan ya zo ya kira Asabe ta zo ta taimaika mata ta shirya, bayan wasu mintoci ya koma d'akin tare sa kayan aikin sa. Yasa Asabe ta kawo mishi ruwa, ya b'alle maganin ya bata sha ba musu dan har jikinta rawa yake, wajen Allura ne a ka sha daru dakyar ta bari ya mata sannan ya d'aura mata "drip" ya ja bargo ya d'an lullub'a mata, ya dubi Asabe yace sai ki kwana tare da ita, daganan yasa kai ya fice Haka dai al'amura ya ta gudana bayan su Daddy sun dawo Washe gari shi ma ya koma bakin aikin sa....... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:57 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/1, 4:14 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣4⃣ Isar sa "National Hospital" ke da wuya ya had'u da Dr. Dangana, yace, "Alhamdulillah wallahi naji dad'in zuwanka Dr. Nusayb, ga can wata mata an kawo haihuwa toh yazo da matsala dole sai an mata aiki, nasan kuma kai baka da matsala da ikon Allah dan haka muje". Dr. Nusayb yace, "matsala ta da kai yanzu shigo wa ta fa ko office ban je na zauna na huta ba, da ba nan da dawa zaka yi?", tunda ga ka ai shikenan dan Allah kayi sauri ceton rai ne. Cikin ikon Allah sun samu nasara wajen yiwa matar aikin. Dr. Nusayb bai bar asibitin ba sai k'arfe goma na dare saboda patients sunyi yawa kowa shi yakeson gani saboda k'warewarsa a aiki. **** **** **** Washe gari da misalin k'arfe biyar da rabi na yamma ya isa gidan Aunty Fatima, da sallamar shi ya shiga cikin babban falon yayin da ya zauna bisa k'ayattatun kujerun da sukai wa falon k'awanya. Ba kowa cikin falon can ya ciro wayar shi mai tsadan gaske wanda ni kaina Jiddah ban tab'a cin Karo da irin ta ba sabon yayi ne, yayi dialing numbern aunty fatima, bugu d'aya ta d'auka tace, "Autan Mummy ya akayi ne?" yace, "gani fa cikin gidanki naji shiru kuma ko haniyar yaran babu". Tace, "laaaaaaa ganinan bari na sauk'o". Aunty fatima da mijinta mai suna Senator Albdulkarim Marafa, suka iso cikin falon, nan ya bawa Dr. Nusayb hannu suka gaisa tare da tambayoyin harkokin yau da kullum. Ya dubi Aunty fatima yace, "ina yaran fa?" Tace, "Sun tafi Millennium Park", ya zaro idanunsa ba dai har da Amina ba? Aunty Fatima tace, "ai itace shugaban tafiyar ma dan ita ta matsa". Dr. Nusayb ya mata wani irin kallo, Abban Sabir yayi dariya yace, "a'ah Dr. Lafiya kuwa irin wannan kallo, ko dai akwai abu a k'asa ne? Dr. Nusayb zaiyi magana sallamarsu ta katse shi........ *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/1, 4:50 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣5⃣ Sanye take cikin wani material lace "lemon green" d'inkin riga da skirt, ya amshe jikinta sosai ya d'an kamata, sai d'an bingil gyale da ta yafa. Bayan ya k'are mata kallo ya kawar da kai, wani kishi mai zafi ke nuk'urk'usar shi, Allah ne kad'ai yasan irin mazan da suka ganta a haka. Ummi tace, "ya Nusayb ina wuni" ya dubeta ya watsar ba tare da ya amsa ba, ganin hakan yasa ta yatsina fuska a ranta tace, "mutum sai bakin hali kar ka amsa mana damuwar wa" ta tashi ta ja hannun zareefa d'iyar Aunty fati suka yi ciki. Dr. Nusayb ya dubi Sabir yace, " My son zo ka d'auki mimi ku je sama" da gudu ya zo ya kamata suka haura upstairs. Falon ya rage daga Nusayb sai Aunty Fatima, dama tuntuni mijinta ya fita, ya dube ta cikin b'acin rai yace, "haka mukayi dake Aunty? Meyasa zaki barta ta fita? Kuma ko zata fita ki duba irin tufafin dayake jikinta duk ya matse ta, ko wani Tom n Jerry ya gama ganinta meye amfanin haka" Nasani Autan Mummy, amma kasan ta nuna tanason fita zaga gari ai bai kamata na hana ta ba, zata ji ba dad'i. Amma aunty, kinsan dai yadda nake kishi Amina, ina sonta ina kaunar ta har jinin jikina, na d'auko ta na kawo wajenki ba dan komai ba sai dan ta zama na tana kusa dani wallahi, duk lokacin dana so ganin ta zanzo na ganta, gaskia banji dad'i ba. Aunty Fatima tace, "toh in ban da abunka Dr. Wannan wani irin *SALON K'AUNA* ce? kana k'aunar abu a ranka amma ka tsaya zurfin ciki, baka tunanin wani yazo ya ma shigar sauri? Kuma in kana gadarar kai d'an uwanta ne dole ta soka, kana ganin Daddy zai amince ne? Ba zai tab'a mata dole ba gara tun wuri ka cire wannan ra'ayin naka kasan abinda kake ahto................ *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/1, 5:23 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣6⃣ Dr. Nusayb yace, "Akwai lokacin da nake jira da zarar yayi insha Allah zan sanar mata". Ahto da yafi maka. Yace, "Aunty please k'ira min ita" tace, "toh Autan Mummy baban soyayya" duk suka k'yalk'yale da dariya sannan ta tashi ta nufi d'akin su, ta iske Ummi kwance a gado tana game a wayar ta zareefa na gefen ta. Ta sa baki tace, "Ummi ki zo yayanki yana kiranki tana gama fad'in haka ta juya". Gaban Ummi ya bada ras! Tace, "oh ni ummi ba dai laifi nayi wa wannan mutumin ba? Koma dai menene bari naje naji". Ta same shi a inda ta barshi yana danna waya, ta samu k'asar "carpet" ta rakub'e sannan tace, "gani ya Nusayb ". Sai da ya mula sannan ya d'ago kanshi had'e da ajiye wayar shi, ya tsura mata ido ba tare da k'iftawa ba har sai da ta tsargu tace, " ya Nusayb mai kake gani? " Dr. Nusayb cikin hargowa yace, " da Allah can gafara mai za'a gani a jikinki *kwaila* dake, sannan uban wa yace ki fita daga gidannan? " Ummi tace, "kamar ya uban waye ya Nusayb? Naga dai ba ni kad'ai na fita ba" tana gama fad'a ta ji sauk'ar rank'washi a kanta. Yace, bani wayarki dan ban yadda dake ba, ba musu ta mik'a mishi ya karb'a yasa a aljihu, sannan yace, "kika kuskura kika k'ara fita ba da sanina ba sai nayi mugun b'ata miki rai, kuma karki manta da sharad'ina ban amince kiyi soyayya da kowa ba ni nan ya nuna kansa da yatsa ni zan zab'a miki mijin da zaki aura dan haka be careful". Tashi ki bani waje in kin shiga kice wa Aunty fatima na wuce. Tace, "ya Nusayb wayar ta wa fa?". Yace, "zo ki k'wata mara kunya" yasa kai ya fice ya shiga motar shi ya tafi gidansa.......... *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:57 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/3, 5:33 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣7⃣ Bayan ya isa gida sai daya gama komai na al'adunsa duk daren duniya sannan ya bi lafiyar gado, ya kashe "bedside lamp", nan ya tuna da wayar Ummi, kai tsaye ya tashi ya d'auko sannan ya fara latsa wayar. Contacts ya shiga ya gama bincikensa bai ci karo da wani bak'on number ba, ya wuce messages nan ma bakomai sai sak'onni da yake turo mata, shi kad'ai ya rink'a murmushi yana mai hamdala a ranshi ganin ba wanda take huld'a dashi daga haka bacci mai dad'i yayi awon gaba dashi. **** **** **** B'angaren Ummi ko gabad'aya hankalinta ba a kwance ba ganin wayar ta na hannun Dr. Nusayb, tsoron ta d'aya kar ya duba sak'onnin da ake turo mata dan ya hanata kula maza. Sai juyi take a gado ganin hakan bazai fissheta ba ta sauk'o k'asa ta kunna kallo, wani American film mai suna "Arrow", ba ita ta kwanta ba sai wajajen k'arfe sha biyu cike da tunanin bawan Allah mai turo sak'onni. <<<<<>>>>> Washe gari da rana Ummi da Sabir zaune suna buga "Game", zareefa na "Homework", yayin da Aunty Fatima ke zaune mimi na mak'ale da ita tana kukan banza. Yayi sallama ya shigo, yana sanye cikin shadda wagambari "dark blue" ta sha zubi da "light blue" d'in zare yayi kyau Sosai gabad'aya falon ya d'auki kamshin turaren sa "Hug" mai dad'in k'amshi. Da gudu yaran suka tashi suna fad'in Uncle oyoyo, ya d'aga su d'ad'd'aya sannan ya iso ya zauna rik'e da Mimi a hannunsa. Aunty Fatima ta dubeshi fusk'arta d'auke da murmushi tace, "Autan Mummy irin wannan gayu haka? Ko dai daga wajen budurwarka kake?" Dr. Nusayb ya murmusa yace, "Aunty kenan kin cika zolaya , ni yunwa nake ji sosai wallahi a bani abinci"......... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/3, 5:33 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣8⃣ Aunty Fatima ta waiwaya b'angaren Ummi ta ga wayam, tace, "a'ah ina Ummi kuma tayi?" Sabir dubo Auntynku ko tana d'aki. Ta fito sai a sannan tace, "ina wuni ya Nusayb" ya dubeta ya watsar sannan yace, "lafiya". Aunty Fatima ta dubeta tace, "yi maza ki had'o masa abinci da abun sha ko", kai tsaye ta wuce kitchen ta had'o masa duk abinda ya dace bisa babban tire ta zo ta dire a gabansa, ta yi serving d'inshi yadda ya kamata, ya dubeta yace, "Sannu da kokari yau anyi abun kirki". Ummi ta b'ata fuska tace, "Aunty kin ganshi ko" Ta k'yalk'yale da dariya tace, "ai kun saba fad'anku ni 'yar kallo ce" ummi ta fara gunaguni tare da barin falon. ************** 1 WEEK LATER....... Ummi na gani an turo bisa gadon d'aukan mara lafiya a sume take, Aunty Fatima duk hankalinta ya tashi, da sauri ta k'ira Nusayb a waya ta shaida masa gasunan fa Ummi ba lafiya. A sukwane ya shigo cikin asibitin kai tsaye ya isa inda suke ya samu Dr. Dangana yana dubata, nan ya tsaya har ya kammala daga k'arshe ya d'aura mata k'arin ruwa. Nan Suka fito tare da jawo k'ofar, Nusayb yayi wa Aunty Fatima nuni da ta shiga d'akin yana zuwa. Zaune suke a office d'in Dr. Nusayb suna tattauna matsalan Ummi, Dr. Dangana ya dubi Nusayb yace, "a gaskiya abokina situation na yarinyar nan ya girmama, ciwon gaba gaba yake bazaiyu wu ko yaushe tana kan magani ba, kai Dr. ne kasan illolin wasu daga cikin drugs d'in nan wanda zai iya kawo matsala a mahaifa dan haka aure shine kad'ai maganin matsalan ta"........ *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/3, 5:33 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣9⃣ Dr. Nusayb ya ja gwaron numfashi daga bisani yace, "duk nasani amma kasan tayi k'ank'anuwa da aure ko makarantar gaba da firamare bata gama ba". Kai kake ganin haka, meye ne bazata iya ba na d'aga cikin rayuwar aure? Cewar Dr. Dangana. Toh ba matsala zanyi musu bayani. Dr. Nusayb ya iske Aunty Fatima tana waya da Mummy tana shaida mata abinda ke faruwa, ganin shi yasa ta tsinke wayar tare da tambayansa ya ake ciki? nan ya mata bayanin komai, da mamakin sa sai yaji tace ai wannan ba abun damuwa ba ne tunda ta kusa kammala wa ai komai yazo da sauk'i, ka bar komai a hannuna zanyi wa Daddy bayani insha Allah zai fahimta tunda lafiyan ta ake nema. Shikenan Aunty. Yanzu ka zauna a wurinta bari naje gida na d'auko abubuwan da zamu buk'ata. ************ Kwana su biyu a asibitin ta samu sauk'i daidai gwargwado Nusayb ya bata kulawa duk abinda ta nuna tana so nan da nan ya sayo ya kawo mata, har ita kanta tana cewa, "ashe dai ya Nusayb akwai tausayi". A gefe kuma Dr. Dangana ya nuna yana son Ummi amsar da ta bashi shine bata fara soyayya ba, shi kuma ya dage kai da fata sai ta fara soyayya a kanshi. Duk wannan bidirin Nusayb bai sani ba dan a gefen Dr. Dangana yafi son sai sun had'e kansu kafin ya yi surprise wa Nusayb, a halin yanzu sunyi musayar numbern waya da shike Nusayb ya mayar mata da wayar ta......... Toh masu karatu muje zuwa dan jin yadda zata kaya *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:57 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [7/31, 8:33 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣1⃣ Mummy da k'awarta Hajiya Asiya suka tarar a parlour, Ummi ta gaisheta ta wuce d'aki yayin da Nusayb ya zauna bisa kujera suka gaisa tare da tambayarsa wajen aikin sa, daga haka ya tashi ya wuce d'akin sa. Hajiya Asiya ta dubi Mummy tace, "nikam Hajiya Maryam yaron nan kun mishi mata ne?" A'a, mai ya faru ne? Hajiya Asiya tace, Wallahi nayi sha'awar sa ne wa Aisha, mai zai hana yaje ya ganta in har ta masa kin ga sai a k'ulla zumunci. "Hakane Hajiya Asiya, bari zan tuntub'e sa dan ji ta bakin sa, kinsan halin d'an yau ba a iya musu cewar Mummy kenan". Bayan tafiyar Hajiya Asiya, Mummy har d'aki ta iske Nusayb, yana zaune yana aiki a "laptop". Ta zauna kusa dashi sannan tace, "babana wajenka na zo" haba Mummy Shine baki k'irani ba har sai kin taso da kanki, karka damu autana, dama wata magana ba ce mai tsaho, ni har yanzu baka samu yarinyar da ta kwanta ma a rai bane? Nusayb yayi shiru daga bisani yace ban samu ba Mummy, kinsan ni ba ko wani tarkace nake so ba. Nasani babana, amma kasan dai lokaci yayi da ya kamata ka aje iyali, dan haka ga shawara mai zai hana kaje ka duba d'iyar Hajiya Asiya, ta gama karatunta gashi har ta fara aiki kaga sai ku daidai ta ko. Kai tsaye Nusayb yace, Mummy gaskia bata min ba. Shikenan tunda haka kace bazan maka dole ba, tana gama fad'in haka ta tashi ta fice. A fili ya furta, kaji Mummy da kwashe-kwashe, wato har na ishe ta ko me? Ni mace d'aya nake so a rayuwata wanda zuciyata da gangar jikina suke muradinta............ *Jiddah Samusa*✍🏻 [7/31, 9:03 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣2⃣ 2 DAYS LATER.... Janye da trolley ta fito, Nusayb ya karb'a yasa a booth sannan ta bud'e gambun motar ta shiga, shi ma ya shiga mazaunin direba ya zauna, Mummy da Asabe na d'aga musu hannu daga haka maigadi ya wangale mishi ya gate ya cinna motar shi. Bacci take sosai a hanya bini-bini ya dubata , ba ita farka ba sai da suka iso cikin garin Abuja. Ta dube shi tace, a'a ya Nusayb har mun iso ashe, yace mai zai hana tunda ke tsabar wauta kin saki baki da hanci kina bacci har da minshari. Yoo Allah na tuba meye a ciki dan nayi bacci ni ba direba ba, kai da kake direba ai baka ga ta bacci ba. Keeeeee! Dan rainin hankali ni zaki duba ki cemin direba ko? Zanyi maganinki kuwa yayi k'wafa. Tace haba likita bokan turai, wasa nake maka fa wallahi dan Allah kayi hakuri. Nusayb yace daya ke ni abokin wasanki ko? Ko shiga taitayinki duk randa kika kuskura kika shigo hannuna bazan miki da kyau ba. Daga haka kowa yayi shiru, kai tsaye gidan shi dake Gwarinpa ya nufa, yayi horn maigadi ya bud'e mishi ya shiga ya wuce "parking space" yayi parking sannan suka fito. Ummi tace amma ya Nusayb kamar nan ba gidan Aunty Fatima ba ko sun canza gida ne? Oho! In kin shiga kya gani da idonki, yana gama fad'in haka ya wuce gaba, bata da zab'i illah ta bishi a baya.......... *Jiddah Samusa✍🏻* [7/31, 9:29 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*3⃣3⃣ Yasa d'an makulli ya bud'e k'ofar parlourn suka kutsa ciki, bai ce mata uffan ba ya haye upstairs, ganin haka ta nemi kujera ta zauna. Yana shiga d'akin shi ya cire kaya ya shiga wanka bayan ya fito ya shirya kansa cikin kananan kaya sun amshi jikinsa sosai. Tafe yake yana waya da Aunty Fatima yana shaida mata sun iso amma suna gidan shi tukun a haka ya iso cikin parlourn, ummi ta dube shi daga sama har k'asa tace, "Amma dai ya Nusayb kasan ba nan gidan muka yi zanzo ba, kawai zaka wani tashi ka kawo ni gidanka gashi yunwa nake ji" . Ya kafe ta da ido yana kallon bakin ta yadda take magana gwanin sha'awa, ji yake kamar ya cafko ya tsotsa, ya lumshe ido sannan ya bud'e yace toh uwar azarbabi, nan d'in cinye ki za ayi? "Ni bance ba" Toh in kina son na kaiki, maza ki tashi ki je ki sama mana abinda zamu ci a kitchen. Da sauri ta ajiye gyalen ta, ya nuna mata kitchen ta wuce a gurguje ta dafa musu indomie da kwai ta kawo ta ajiye mishi ta kawo ruwa sannan ita ta zauna ta ta ci. Suna kammala wa ya d'auke ta ya kaita gidan Aunty Fatima dake Asokoro. Yana parking da gudu ta shige cikin parlourn ai ko tana arba da aunty fati ta fad'a kanta, Nusayb da shigo yace a ranshi ke dai Amina bansan yaushe zaki girma ba ki daina guje-guje. Aunty Fatima ta dubesa a'a autan Mummy ya ka ja ka tsaya kuma, yace ai shareni kika yi dan kin samu wannan uwar rawan kai d'in, ni kinga tafiya na ma ya ajiye trolleyn. Haba autan Mummy yi hakuri shigo kaji, a'a ki bari "hospital" zan wuce yanzu, zanzo gobe muyi magana. Toh shikenan ba matsala. Yasa kai ya fice........... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:57 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/5, 8:06 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣9⃣ Rana bata k'arya sai dai uwar d'iya ta ji kunya, yau Asabar ta ke k'ofar gidan Alhaji Umar Bashir da kewayenta cike take da jama'a daga sassa daban-daban na nijeriya da k'asashen ketare, taro ne na manya-manyan k'usoshin nijeriya abun ba a cewa komai. Da misalin k'arfe goma na safe dubban jama'a suka shaida d'aurin auren *Nusayb Umar Bashir* tare da *Amina Abubakar Bashir* akan sadaki dubu d'ari. Fusk'ar kowa in ka duba zaka ga yana cikin farin ciki bare uwa uba Dr. Nusayb abun ba cewa komai, sanye yake cikin farar shadda d'inkin babban riga yayi kyau har ya gaji, bakin shi kamar gonar auduga, kyauta ya rink'a yi wa jama'a kamar bai san zafin naira ba haka b'angaren mahaifinsu ta kasance. A cikin gida Ummi ba abinda take sai aikin kuka tun Falaq da sauran k'wayenta suna zolayar ta har jikin su yayi sanyi da lamarin ganin yadda ta ke kuka gwanin tausayi dakyar a ka samu tayi wanka wannan ma da taimakon Aunty lubna ne, a ka shirya ta cikin leshi riga da siket "red color" da ratsin fari tasha zubi gaban rigan ga stones "multicolor" da aka jera su rasss, tayi kyau na k'arshe ni kaina Jiddah sakin baki nayi ina kallonta ta. A sukwane Dr. Nusayb ya shigo gidan yana ratsa mutane abokan wasan shi sai tsokalar sa suke amma ko a jikinsa, har sai daya dangana da inda Aunty Fatima take sannan ya ja birki ya rungumeta hawaye kawai ke ambaliya a fuskar shi duk ya tsorata ta. Yace, "Aunty yau bansan wani irin farin ciki nake ciki ba, yau Allah ya mallaka min abinda na jima ina rainon shi ina begen sa wanda ba dabara na bane ya bani na rasa wani irin godia zanyi wa ubangiji na". Aunty Fatima ta d'ago shi tare da goge masa hawayen shi tace, "haba autan Mummy be a man mana yau ba ranar kuka bane yau burin ka ya cika wanda na jima ina taya ka addu'a dan haka ba abinda zamu ce sai godiyan Allah" Yayi murmushi yace, "nagode my sweet sis Allah ya barmu tare" ya bata peck sannan ya tashi ya fice............... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/5, 9:13 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣0⃣ Da dare misalin k'arfe bakwai, Ummi sanye cikin "super exclusive" ruwan goro da yalo ta d'aura lifaya akai, zaune take cikin dangin mahaifiyar ta suna mata nasiha sai kuka ta ke daga k'arshe duk suma suka fashe da kuka saboda tuno 'yar uwarsu da suka yi yau ga d'iyarta har ta girma za'a kai gidan miji amma babu ita dakyar suka rarrashi kansu sannan suka sadata da d'akin Mummy daganan Mummy ta kamata zuwa sashen Daddy inda suka tarar da Nusayb ma ya iso. Daddy ya musu fad'a sosai wanda yawanci wa Nusayb yayi ganin shine namji Mummy ma ta d'ora da nata Amarya Ummi dai sai kuka, Nusayb jin kukan nan yake har ranshi, ji yake kamar ya kamota ya rungume ta ya lallashi abarsa amma ba hali. Mummy ta k'ira Aunty Fatima da wata babarsu suka fita da Ummi zuwa harabar gidan yayinda motoci ne a cike da wurin, Abdullah yana hangosu yayi maza ya bud'e gambun mota suka sanya ta sannan suka shiga, suma sauran jama'a duk suka nemi motoci suka shiga a ka wuce da amarya gidanta dake GRA, gida ne na gani na fad'a masu karatu na barku da wannan ku canka, dan in zan tsaya fad'ar tsaruwanta toh page ma yayi kad'an. K'arfe takwas da rabi a ka shirya dan tafiya "Dinner", wayyo karku so ku ga Amarya tasha "wedding gown" mai kyan gaske an tsara mata kwalliya abun dai ba a cewa komai. Falaq da sabreen ne suka sanya ta tsakiya har bakin mota suka rako ta, falaq ta bud'e mata ta shiga, wani k'amshi ta ji ya buge ta, ta kai duba gefen ta taga Nusayb ne, shima yayi kyau Sosai, Abdullah ne ke jan motar sai matar shi a gefen sa faiza da d'ansu haidar, Abdullah ya waiwayo yace, "amaryar mu kinsha k'amshi" ta harare shi yayi dariya yace, "a yi hakuri bani na kar zomon ba"........... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/5, 9:57 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣1⃣ Kai tsaye "Hotel 17" suka nufa inda za a gudanar da dinner d'in sun samu wajen a cike dan duk an tafi amarya da ango ne kawai ake jira, bayan Abdullah yayi parking duk suka fito Nusayb ya rik'o hannunta yayin da abokan ango dana amarya suka jeru a bayansu a gaban su kuma Sabir ne da Zareefa a matsayin "flower boy da flower girl" Daga bakin k'ofar an malala jan carpet har zuwa wajen da aka tanada dan zaman ango da amarya, tafe suke a hankali D.J ya saki kid'a mai taushi da ratsa zuciyar masoya yana tashi, yayinda flower boy da flower girl hannun su rik'e da container flowers ce a ciki suna watsa wa a hankali da haka har aka raka su mazaunin su. Bayan an natsa ne M.C ya fara k'iran 'yan "high table" hatta yaya babba sudais ba a barshi a baya ba shima yaje, daganan kuma a buk'aci babban abokin ango ya fito dan ba da takaitaccen tarihin ango, Abdullah ya fito ya bada cikin k'warewa, bayan ya gama sai a ka nemi ta Amarya ma, Falaq bata yi sanyi a gwiwa ba ta fito ta bada tarihin amarya had'e da d'abi'unta. Nan aka saki kid'a a buk'aci ango da amarya su fito sannu a hankali suka iso filin nan suka fara rausaya wa zo ku ga yadda ake b'arin dollers ni jidda har na tsorata zan gudu kamar an ce ki waiwaya kawai sai na hango d'aukacin mutanen Jiddah Samusa's novels a gefe kuma ga na billy giro novels da maman uthman novels sannan ga 'yan Haucy's kitchen wanda su suka d'auki nauyi dukkan abubuwan ci da na sha, sai a sannan nayi hamdala na k'arasa wajen su. Biki tayi biki can na hango cardypinky, daughter Amna, feenan mu, babien baba, ummul Islam, laina, binta Musa, a tsakiyar fili suna tik'ar rawa sai lik'i a ke musu. Bayan an gama raye - raye aka buk'aci kowa ya je ya d'ebi abinda yakeso yaci, tashin farko wasu daga cikin mutanen mu ne suka tashi kamar su momman farhana, ummin ustaz, janan, faty makarfi, jidda kauji, aunty yana, mrs bawale ummu hilal da dai sauran su sai ciko plates suke har da k'ara komawa na dubi kawata dake gefe na nace ayusher mohd kin ga wad'annan mutane zasu samu jin kunya gashi dai gayyar sod'i su ka yo amma duk sun zage, tayi dariya tace, "rabu dasu su yagi rabon su irin wannan didima haka" 😜 Ba a tashi a wannan dinner ba sai misalin k'arfe 2 na dare sannan aka kwashe jama'a a ka mayar............ *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:57 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/4, 3:01 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣2⃣ Dukkansu suka fito dan yi mata rakiya, Sabir na rik'e da trolley yayin da Zareefa na mak'ale da Ummi tana kuka sai ta bi su. Kawar da kai yayi kamar baisan da zaman su ba, ya bud'e boot yayi alama da hannu wa Sabir yasa trolley d'in aciki da sauran kayyayakin tsarabar ta ya zaga ya shiga ya zauna ganin hakan Ummi ma ta bud'e gefen mai zaman banza ta zauna. Aunty Fatima ta lek'o kanta ta cikin motar tana dariya k'asa-k'asa tace, "toh Autan Mummy Allah ya tsare sai mun zo jibi da Abban Sabir", ko uffan bai ce da ita ba ya fisgi motar da k'arfin gaske sai da goshin Ummi ya bugi gaban motar ta tsanyara ihu dan zafi. Da sauri maigadi ya bud'e gate suka fice, suka d'au hanya, ganin kukan ta bai tsaya ba yasa ya gangara gefen hanya yayi parking had'e da janyo ta jikinshi da k'arfi har sai da ta tsorata ya matse ta sosai a tare suka sauk'e ajiyar zuciya mai k'arfi daga bisani yasa hannu ya mulmula mata goshinta da ya soma tashi ya rad'a mata a kunnen ta "kiyi shiru haka ya isa ban yi da niyyan cutar da ke ba kinji Amina". Ta gyad'a masa kanta a sanyaye ta koma ta jingina da kujera tana mamakin ya Nusayb a ranta yadda wai ita ce har yake bata hakuri duk da laifin da ta mishi d'azu. Basu d'auki dogon lokaci ba suka iso cikin garin Kaduna saboda gudun da yake, kai tsaye gida suka nufa yana parking ta bud'e gambun motar ta fito tayi cikin gida da saurin ta, ta iske Daddy sai ya Sudais zaune a falo da gudu tayi kan Daddy ta rungume shi ya d'ago ta cikin farin ciki yace, "Mamana kune ke tafe haka da yamman nan". Ummi tace, "Eh wallahi Daddy mun same ku lafiya" yace, "lafiya k'alau". Sai a sannan ta dubi Sudais tare da koma wa gefen shi ta zauna, sai ga Nusayb yayi sallama ya shigo ya hango Mummy da ke fitowa daga kitchen kai tsaye wajen ta ya nufa ya rungumeta tare da gaishe ta, tace, "sannu babana ya hanya?" a shagwab'e yace, "Lafiya lau Mummy na". Ta rik'o hannunshi suka iso falo sai a sannan ya na dariya ya je kusa da Daddy ya gaishe shi, Daddy yace, "mhm Autan Mummy sai yanzu ka ganni ko bazan amsa ba toh".......... *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/4, 3:26 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣3⃣ Dr. Nusayb ya zube a gaban Daddy yana dariya had'e da d'ora kansa bisa k'afafun shi yana tuba nake Daddy na kasan naka na musamman ne ai. Ya Sudais yace, "Daddy kar ka yadda da d'adin bakin shi", Nusayb ya d'ago ya dubesa yace, "kai yayana Waya kasa da kai" duk a kasa dariya. Ya Sudais yace ka kyauta shine kuka had'e kai, kai da fatima kuka d'auke Ummi. Yi hakuri yayanmu wani lokacin da kaina ma zan kai muku ita cewar Nusayb, ya sudais yace, "ai wa lubna zaku bawa dan tayi fushi daku tace" Ummi tace, "Allah sarki aunty lubna". **** ***** **** Da misalin k'arfe goma na dare bayan kowa ya shiga d'aki, falon ya rage daga Daddy sai ya Sudais, Sudais ya dubi Daddy yace, "kace akwai abunda zamu tattauna Daddy da ya shafi Nusayb". K'warai kuwa Sudais, dama zance aure ne kasan dai matsalar Ummi na duk wata toh yanzu a bisa bayanin likita abun yayi k'amari dan haka na yanke shawaran had'a Nusayb da Ummi, dan nasan ko bayan raina zai rik'e min ita Amana insha Allahu banason tayi maraici ita kenan nake gani a matsayin d'an uwana naji sanyi a raina " Sudais yace, "Daddy hukuncin da ka yanke yayi fatan mu Allah ya tabbatar da alkhairi". Ameen thumma Ameen cewar Daddy. Daga haka suka yi sallama kowa ya tafi makwancinsa. *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/4, 4:00 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣4⃣ Washe gari da misalin k'arfe goma sha d'aya na safe, sun kammala kalaci duk sun hallara a falo baka jin k'arar komai sai A.C da TV. Daddy yayi gyaran murya sannan ya umurci Nusayb da ya bud'e taron da addu'a, bayan sun shafa, Daddy duk yabi su da kallo kowa ya sha jinin jikinsa in ka cire Sudais kad'ai da yasan makasudin zaman. Daddy yace, "Nusayb, Ummi inason ku bani aron hankalinku ki ji abinda zan fad'a muku da kyau, ba shawaran ku nake nema ba ga dukkan abinda zaku ji face umurni nake baku". Dukkansu gaban su dukan tara-tara yake ba uku ba kowa da tunanin da yake sak'awa a ranshi, can suka tsinka yi muryar Daddy yana cewa, "zan had'aku aure da zarar Ummi ta kammala makaranta nan da uku masu zuwa insha Allahu". Gaban Ummi ya bada rassss! hawaye kawai ke ambaliya bisa fuskanta. B'angaren Nusayb wani irin dad'i yaji ya ziyarci zuciyar shi tsaban murna ya kasa rufe bakin sa. Daddy duk yana nazarce dasu ganin Nusayb yana murna yasa hankalin shi ya kwanta, ya dubi ummi yace, "mamana inason ki kwantar da hankalinki ki rungumi zab'in dana miki insha Allahu nan gaba zaki ga alfanun da yake ciki wannan aure kiyi hakuri kinji". Ta gyad'a kanta tare da fad'in "insha Allahu Daddy zan kasance mai yi ma biyayya cikin ko wani hali muddin bai sab'a ma shari'a ka mun abunda ko iyayena iyakacinsa abinda zasu min kenan koma k'asa da haka ko kare ka kawo min kace na aura zan aura bare d'an cikinka dan haka ba abinda zan saka ma dashi da wuce na ma biyayya sai ko addu'a" Daddy yace, "Allah ya muku albarka" duk suka ce "Ameen". Mummyn yara baki ce komai ba, ai ba abinda zance Alhaji duk k'ark'ashin ka muke duk abinda ka zartar muna maraba dashi fatan mu Allah ya tabbatar mana da alkhairi. "Ameen".............. *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:57 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/5, 8:50 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣5⃣ Wunin ranar Dr. Nusayb ya kasance cikin walwala da annushuwa, takanas ya tafi gidan abokinsa Abdullah dan a ganin shi wannan magana tafi k'arfin a sanar da ita ta waya. A b'angaren Ummi ta rasa a cikin wani yanayi ta ke, ita dai tasan bata son Nusayb ko kad'an a ranta, Falaq ce ke bata baki akan ta rungumi wannan k'addara insha Allahu zata ga akhairin wannan had'in sannan ta k'ara da cewa, "Ummi na jima ina miki sha'awar ya Nusayb dan kunyi matuk'ar dacewa wallahi kuma naga sonki a k'wayar idanunshi tun ba yau ba". Ummi ta dubi Falaq duban kina da hankali kuwa, sannan tayi tsuka mtswwww! Tace, "Amma ko hasashen ki ya baki k'arya wannan d'an ji da kai d'in da manyan 'yan mata ma suna bibiyarsa amma basu isheshi kallo ba sai ni zaki ce, wanda kullum maganan shi ni kwaila ce". Falaq tace, "yanzu bazaki yadda da magana ba ta nasani amma nan gaba kad'an zaki gani da idonki", ke kika sani dai cewar ummi, Falaq ta k'yalk'yale da dariya had'e da tashi tace, "kinga tafiya ta". **** **** **** 2 DAYS LATER....... Zaune suke bisa teburin cin abinci suna kalaci , Daddy ya ga shiru Nusayb bai fito ba, ya dubi Ummi yace, "mamana dubo yayanki ko lafiya shiru bai fito ba". Murd'a k'ofar d'akin da tayi yayi daidai da fitowar shi daga "bathroom", yana d'aure da "towel" iya k'ugunsa kirjinsa gashi ne kwance luf-luf. Ta rufe idanunta ta juya zata gudu da sauri yayi azamar damk'o tsintsinyar hannunta had'e da jawo ta zuwa jikinshi har suna jin hucin junansu, jikinta sai b'ari yake ta rufe idanunta. Dr. Nusayb yace, "wato tsabar kin girma kina son susa tun ba ayi auren ba har kin fara biyo ni d'aki ko? toh bari na baki abinda kike buk'ata" da sauri ta ware idanunta ganin yana kokarin kunce towel yasa ta saki k'ara......... *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/5, 9:42 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣6⃣ Ya k'ura mata ido ganin yadda take magiya ya cika ta, sai ya ta burge shi, a hankali yaji wani abu na yawo cikin sassan jikinshi ya kai bakinsa da niyyan sumbatar ta nan take wani sashe na zuciyar sa tace, "mai kake shirin yi" nan take ya kori shaid'an tare da ture ta daga jikinsa, cikin tsawa yace, "fita ki bani wuri in kika kuskura kika k'ara shigo min d'aki ba tare da na baki izini ba jikin ki zai gaya miki". Ta fashe da kuka cikin sauri ta fice ko wajen su Daddy bata koma ba ta wuce d'akin ta ta fad'a bisa gado. Bayan fitar ta daga d'akin ya sauke numfashi mai k'arfin gaske, ya zauna bakin gado ya tallafi hab'arsa sai da yaji ya dawo daidai sannan ya tashi ya shirya a gurguje ya fito, ya iske duk an gama karyawa nan ya gaishe da iyayensa cikin ladabi, Mummy ta dubesa tace, "toh maza sai kaje kayi breakfast ko" ya amsa da "toh". Ya zauna bisa tebur tare da k'walla ma Asabe k'ira, ta fito tace, "yallab'ai an tashi lafiya?" lafiya kawai yace, sannan yace k'iramin Ummi a d'aki. Ta iso a sanyaye tare da fad'in "gani ya Nusayb" yace oyaa zuba min abinci, tace a ranta, "shege d'an iska mai tab'a mata" a fili kuma tace, "toh" nan ta zuzzuba mishi ta tura gabansa zata tafi ya tsai da ita yace zauna ban sallame ki ba ai. Daddy dake zaune a falo yana hango su wani dad'i ya ziyarci zuciyar sa ganin Nusayb yaji maganarsa dan dama yace yayi kokari yana Jan ta a jiki ta haka ne zasu saba. Yana cin abincin shi cikin kwanciyar hankali yana murmushi tare da fad'a mata bak'aken maganganu sai ka rantse hiran arziki suke, ya cigaba yace, "karki yi tunanin zan aure ki dan ina sonki ne a'ah zan aure ki ne dan biyayyar iyaye da kuma taimakon ki tunda jarabar maza ta miki yawa tun baki je ko ina ba zaki tafasa ki k'one". Cikin k'unar rai tace, "toh nima ce maka nayi ina sonka? Biyayyar iyaye tasa zan aureka kuma bazan tab'a sonka ba" tayi tsoka mtswwww! Ta wuce d'aki................... *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:58 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/4, 8:43 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣0⃣ Kwanci tashi ba wuya hutun su Ummi ya k'are, yau suke shirin komawa, a d'an zaman da tayi a gidan Aunty Fatima ta koyi girke-girke nau'i - nau'i da sauran abubuwa. Horn yayi maigadi ya bud'e masa gate ya cinno hancin motarshi cikin harabar gidan ya samu waje yayi parking sannan ya fito yana sanye cikin shadda ruwan toka d'inkin half jamfa yana shiga falon idonshi yayi katari da Dr. Dangana da Ummi suna zaune cikin k'ayatattun kujerun falon suna hira. Lokaci d'aya annurin fusk'arshi ta gushe ya k'arasa zai wuce kamar bai gansu ba sai Dr. Dangana ya masa magana ya waiwayo fuska a had'e yace, "ya akayi?". Dr. Dangana yace, "na zaka wuce ne ba tare da mun gaisa ba gashi neman iri ya kawo ni gidanku", Dr. Nusayb ya murmusa sannan yace, "ban lura bane kaina ke ciwo". Ummi da tun shigowar shi hantar cikinta ya kad'a sai a yanzu ta d'ago ta dube shi cikin sa'a idanunsu ya sark'e da na juna, wani mugun kallo ya watsa mata ba shiri ta tashi tayi upstairs da gudu. Dr. Dangana ya dubeshi yace, "kaga ka kore min mata daga zuwanka". Hanyar k'ofa Dr. Nusayb ya nuna masa, Dr. Dangana ya dubi k'wayar idanunshi nan ya ga tsagwaron kishi sosai sunyi jajir dasu. Yace, "Abokina ko dai kana son wannan k'anwar ta ka ne?" Dr. Nusayb ya daka masa tsawa cikin b'acin rai yace, "meye haka? Kaji nace ina sonta ne zaka min maganan banza". Dr. Dangana ya k'yalk'yale da dariya sannan yace, "baka fad'a ba amma in tayi tsami zamu ji had'e da d'aga masa gira" yasa kai ya fice........ *Jiddah Samusa✍🏻* [8/4, 10:04 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣1⃣ Da gudu ta fad'a kan Aunty Fatima tare da fad'in "yau tawa ta sameni Aunty ki taimaken kar ya Nusayb ya dukeni dan Allah", meya faru da zai duke ki? cewar Aunty Fatima. Ya sameni muna hira da wannan doctor d'in gashi yace kar na kuskura ya ganni da saurayi bayan kuma na kai munzalin da zan fara soyay.....maganar ta mak'ale sakamakon shigowar shi d'akin. Ya dubeta sama da k'asa ya watsar daga bisani ya nuna mata hanyar k'ofa sum-sum ta tashi ta fice tana mai hamdala a ranta ganin bai mata fad'a fa. Ya jawo stool ya zauna ya kafe Aunty Fatima da ido, ganin abun nashi ba na k'arau ba yasa ta zungure masa kai, tare da fad'in "meye hakan kaka zo ka wani sa ni a gaba?" Ya sauk'e gwauron numfashi sannan yace, "wato har hira ki ke tura ta ashe bansani ba?" ta dubesa cikin ido tace, "mai ka d'auke ni da zaka ce ina tura ta hira? Kuma in na tura ta ma sai mai? Bata kai bane? Ina kai ka tsaya girman kai kana gudun raini ko? Ka cigaba da jan aji wallahi ni mai shigewa Dr. Dangana ne ya sameta muddin ta aminta dashi". Cikin fushi ya watsa mata kallon baki kai ba, tace, "dube ni dakyau mtswwww!". Fuuuuuuuu ya wuce had'e da banko mata k'ofar ji kake garammmm, dakyar yake ganin gabanshi wani duhu-duhu yake gani dan tsananin b'acin rai. Ya sa d'an mukulli ya bud'e gambun motar ya shiga ya zauna tare da kifa kansa bisa sitiyari sai huci yake, yasa hannu ya kunna k'ira'a, ya d'auki tsawon lokaci a wannan halin, a hankali ya fara jin nutsuwa na shigar shi ya d'auki ruwan faro mai sanyi ya kwankwad'a, ya lalub'o wayar shi ya danna k'iran Ummi tana d'auka yace, "ki fito mu tafi" ya katse layin.......... *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:58 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/5, 3:13 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣7⃣ Kwanci tashi ba wuya Ummi sun kammala makaranta, nutsuwa ya shige ta rawan kan nan duk babu ta zama mai sanyi. Tsakanin ta da Dr. Nusayb ba wani canji zaizo ya gama hutun k'arshen mako amma ba abinda ke had'a su na arziki sai dai ta tsiya, a halin yanzu biki ya rage saura sati d'aya sun je har garin buzu inda dangin mamanta suke ta gaishe su tare da kai musu zancen bikin. Duk wani shirye-shirye na fannin ango da suke wa amare Abdullah ne da Dr. Dangana kan gaba wajen gudanar wa, yayi tsiya sosai wa Nusayb da yaji labarin soyayyar da yake wa Ummi wajen Abdullah. **** **** **** Biki ya rage saura kwana biyu gida ya cika dank'am da abokan arziki na nesa da kusa hatta abokan karatun Dr. Nusayb dake can k'asar Russia sun zo. Duk wanda yaga Ummi sai ya k'ara dubanta saboda tsananin kyau tayi har ta gaji jikinta kamar ka tab'a jini ya fito abunka ga farar mace baturiyar karai-karai, dan tun ana saura wata Mummy ta d'auko mai gyaran jiki ta musamman ta gyara ta ciki da waje, k'amshi ya zauna a jikinta abun dai ba a cewa komai masu karatu, sai wanda ya gani. Yau "kamu" zasu yi inda a ka d'auko k'awata Ummu hilal dan tsarawa Amarya kwalliya, gabadaya Ummi ta zama tauraruwa kowa sha'awar ta yake. Misalin k'arfe hud'u na yamma ayarin motoci suka cika harabar gidan Alhaji Umar Bashir Babariko, dan kwasar jama'a zuwa inda za'ayi liyafa, ba b'ata lokaci duk aka fito Aunty Fatima na rik'e da Amarya ta je ta sanya ta cikin mota kai tsaye "Kabir Gymnasium" a ka wuce inda za a gudanar da shagalin an k'awata wajen sosai gwanin sha'awa. A fannin abun ci da sha musamman a ka bawa sisi na Ammaterh contract saboda k'warewarta a wannan fannin, Alhamdulillah abu yayi kyau kam dan ta fitar dasu kunya. An ci ansha an chase anyi b'arin naira da dollars, ba a tashi ba sai wajejen k'arfe bakwai............... *Jiddah Samusa ✍🏻* [8/5, 3:52 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *© Hauwa Esmaeel Musa* *Page*4⃣8⃣ Washe gari juma'a da misalin k'arfe hud'u da rabi na yamma a ka gabatar da walima a farfajiyar gidan, inda takanas a ka d'auko malama khadija Esmaeel ta wa'azantar sosai had'e nasiha sosai wa Amarya wanda sai da yasa ta zubar da hawaye daga haka aka tashi inda akayi rabon souvenirs daban-daban. ***** **** **** Da dare Dr. Nusayb zaune da abokan shi ana ta barkwanci sai dariya ake, can ya mik'e yace yana zuwa, yayi hanyar cikin gida ya sako kai itama ta sako nan suka yi gware tayi taga-taga zata fad'i ya fisgota ta fad'o kirjinsa. Suka k'urawa juna ido na tsawon dak'iku daga bisani ta runtse idonta, idanunsa ya sauk'e bisa kirjinta daya ga sun taso a ciccike dasu dake riga bacci ce a jikinta na doguwar riga mai santsi sai ya bi jikinta ya kwanta shiyasa ya fito mata ainihin halittar ta. Wani irin abu yake ya tsirga masa tunda daga saman sa har kafarshi a gareta ita ma hakan ya kasance wanda yasa ta kasa kwace kanta daga gareshi. A hankali ya kai bakinsa wuyanta ya sumbace ta sannan ya sassauta rik'on da ya mata, murya k'asa-k'asa kamar mai rad'a yace, "Amina ina jin yunwa muje ki bani abinda zan ci" ya r'iko hannunta suka yi kitchen Allah yasa ba kowa duk an kwanta bacci, nan ta soya mai kwai a gurguje ta had'a masa tea duk yana tsaye yana kallonta duk inda tabi idanunsa na kanta. A ranshi yace, "lalle zan huta a wannan jikin naki mai sulb'in gaske, adah ina miki kallon *kwaila*ashe ba haka kike ba", muryar ta ya tsinka ya tana cewa, "gashinan na gama" bata jira amsar shi ba ta gudu d'aki ta fad'a kan falaq tana sauk'e numfashi. Falaq ta ce, "ke ni karki karyani daga ina kike haka?" Nan Ummi ta kwashe komai ta fad'a mata Falaq ta k'yalk'yale da dariya tace, "kice kinji rik'on maza kai sauran abubuwan sai jibi". Ummi ta d'aka mata dundu a baya tace, "banason iskanci kin ga kwanciya ta"............ *Jiddah Samusa ✍🏻* [12/20, 6:58 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/7, 12:12 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣2⃣ Kai tsaye Amarya da Ango katafaren gidan su a ka wuce dasu yayin da sauran jama'ar a wuce dasu gidan Daddy. Abdullah, Dr. Dangana, Dr. Izge, Dr. Marwan daga can gefe kuma Dr. Nusayb ne da Ummi zaune kan 2-seater, abokan shi nasiha suka musu sosai, ba ma kamar Abdullah da yasa ciki da waje na Nusayb ya ja masa kunne sosai daga haka suka musu sallama ya rako su bakin mota sannan ya koma ya kukkule k'ofofi. Yadda ya barta haka ya iske ta, kanta a k'asa tana wasa da yatsun hannunta da ya sha k'unshi mai kyan gaske, ya dubeta ya d'an yi jim yace a ranshi, "in ba dan gudun raini ba yadda tayi kyau d'in nan ba abinda zai hana ya je gareta". Ya sha mur tare da cewa, "keee! Kinsan dai cewa na aureki ne ba dan ina sonki ba sai dan na taimakon ki da zanyi wajen magance miki jarabar ki dan haka in a shirye kike bismillah". Ba tare da ta fahimce mai furucinsa yake nufi ba kai tsaye tace, "ban shirya ba". Yace, "dakyau ni zan wuce na kwanta ga can kayan motsa baki a kitchen in kina da buk'ata". Ganin ya tafi yasa itama ta tashi ta nufi d'akin ta ta cire kayan jikinta tasa na bacci tabi lafiyar gado amma zuciyar ta cike da tunanin kalamansa, ta kudurta a ranta insha Allahu in gari ya waye zata tambayi Falaq bata San yaushe bacci yayi gaba da ita ba. B'angaren Dr. Nusayb yadda yaga rana haka yaga dare gabad'aya ya kasa runtsawa, ta rikita masa lissafi sai juye-juye yake bisa gado rungume da pillow bisa k'irjinshi yayi tsuka yafi dubu baiyi aune ba ya ji k'iraye-k'irayen sallar asuba,tsam ya tashi ya nufi bathroom yayi wanka sannan yayi alwala ya zira farar jallabiya har zai fice sai yayi tunanin yanzu hakkin sa ne ya tabbatar ta tashi tayi sallah. Murd'a k'ofar d'akin yayi yaji ta bud'e ya iske ta kwance rashe-rashe tayi banzan kwanciya santala-santalan cinyoyinta suna waje ga rabin nononta a waje. A take jijiyoyin jikinsa suka tsaya cak, wani irin abu yaji yana tsirga mishi bai san yaushe ya isa gareta ba........... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/7, 1:05 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣3⃣ Ya zira hannun shi a k'irjinta yana wasa dashi yayin da bakinshi yana cikin nata yana tsotso kamar mayunwaci, ya k'ara dawo da bakin sa bisa boobs d'inta ya cafki d'aya yana tsotsa yayin da d'ayan hannun yana mulmula d'ayan. Cikin bacci ta ji zafi a k'irjinta a hankali ta bud'e idanunta ta sauk'e bisa Nusayb, wani ihu ta sake wanda yayi sanadiyar cikata da sauri dan ta bashi tsoro, nan ta fara kare k'irjinta da hannu, ganin hakan yasa shi tuno abun da yayi, ai ko ba shiri ya zuba mata rank'washi had'e da tamke fuska yace, "meye hakan kamar kin ga wani abun tsoro, taimakon ki nayi ba komai ba dan yanayin Kwanciyar ki da ya nuna hakan kike buk'ata kuma kin samu dan haka maza tashi ki je kiyi alwala kiyi sallah" ya fice daga d'akin. Sallar da bai tafi ba dan sai da ya k'ara wanka sannan yayi sallar. **** **** **** Misalin k'arfe tara na safe ya shirya kansa cikin shadda wagambari d'inkin jamfa"milk color" tasha zubi da zare "brown color" yasa hula brown da ogogo brown k'irar "rolex" da ka ganshi kaga ango sai zabga k'amshi yake ko ta kan Ummi bai bi ya tafi wajen abokan sa da suyi sallama zasu koma. Alhamdulillah, Abdullah ya musu duk abinda ya dace a yi wa bak'o nan a ka kaisu airport dan koma Russia, yayin da sauran abokan aikinsa kuma suka wuce Abuja cike da tsokalar shi kar ya zarce hutun da ya d'auka in yaji dad'in amarya, dariya kawai ya musu. Abdullah ya dubesa yace, "ya kwana amaryar mu?" Yace, "tananan lafiya bamu had'u da safe nan ba ma" kai tsaye Abdullah yace, "why?" Mhmm! Abokina ba zaka gane bane wallahi daga na dubi yarinyar nan sai na kasa "controlling" kaina sai isa gareta, Abdullah ya katse shi yace, "gashi kai kuma baka son raini ko" kamar kasani wallahi cewar Nusayb. Abdullah ya murmusa sannan yace, "bari kaji duk wannan fi'ilin da kake ba shine zai sa kar ta raina ka ba sai ma dasa mata tsanarka da zakayi a ranta, su mata da kake gani jansu ake a jiki a lallab'asu a nuna musu ba wacce ta kai su kima da daraja, mace 'yar soyayya ce ko gidan ka ba abinci muddin akwai abincin zuciya toh tana tare da kai ka gama siye ta, dan haka karka bari abu yayi nisa ka sauk'o da kanka ka nuna mata soyayyar ka da *SALON K'AUNA* kala-kala a gareta toh wallahi nan da nan zaka siye zuciyar ta kuma ba raini a tsakanin ku ba ka ganin yadda nake da Fa'iza ne, please abokina ka duba batu na insha Allah zaka kasance mai alfahari da Ummi". Dr. Nusayb ya sauk'e dogon numfashi ya rungume Abdullah sannan yace, "nagode sosai abokina insha Allah zanyi amfani da shawarwarinka" Daganan suka nufi gidan Dr. Nusayb............. *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:58 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/8, 4:03 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣6⃣ Ta nuna shi da yatsa tace, "bari kaji ya Nusayb karka kuskura ka k'ara tab'a ni nasha a fad'a maka amma baka ji nace ka rike taimakon ka banaso ko ana dole ne da kake cewa ni jarababbiya, yanzu sai mu ga wa ye a cikin mu yake da jaraba", ta mur had'e da cigaba da shafa mai a jikinta. Dr. Nusayb kuwa hankalin shi duk ya tashi ganin yadda jikinta yake a waje, bai yi fushi ba ya k'ara kusanto ta yace, "haba matata, nasan nayi kuskure wajen furta miki wad'annan kalaman nayi nadama kuma karki manta na jima da sonki cikin raina kin kansance wani b'ari na jikina, kawai bansan raini shiyasa na kasa furta miki saboda sanin halin ki, duk weekends saboda ke nake zuwa Kaduna, ni ke turamiki texts da kike gani, ko aunty Fatima da Abdullah shaida ne wajen irin so da k'aunar danake miki please Amina kiyi hakuri komai ya wuce a tsakanin mu ". Jikinta yayi sanyi amma ta basar ta dubesa shek'ek'e tace, "malam ka adana kalaman ka dan basu samu k'arbuwa ba tab'a ni na hana in kai d'an iska ne ni ba 'yar iska ba.... bata idda maganan sakamakon buge mata baki da yayi har jini yana fita. Cikin b'acin rai yake dubanta yace, "har ni zaki duba tsabar idona kice min d'an iska saboda kawai dan nace ina sonki duk hakurin dana baki bai isheki ba toh kuwa yau zan nuna miki ni tantirin d'an iska ne". Ta fara ja da baya tana kuka had'e da girgiza kanta yana biye da ita har ta kai jikin bango haka ya ritsa ta ya had'e kirjinsu, sai hakuri take bashi, d'aukan ta kacokan yayi sai wuntsula k'afafunta take, ya dire ta bisa gado zata tashi ya danne ta da hannun shi tare da wurgi da towel d'inta sannan ya mata rumfa da faffad'ar k'irjinsa. Nan ya shiga sarrafa ta son ranshi, daga shi har ita jikinsu rawa yake bin sassan jikinta yake yana shafa tare da sumbatar su, kukan ta ya cika masa kunne ganin zata ci gaba da damunsa kawai sai ya had'e bakinsa da nata yana tsotsa, hannunshi na bisa albarkatun k'irjinta yana sarrafa su yadda yake so, "ba abinda yake bashi sha'awa a jikin mace irin k'irjinta yana so sosai". Ummi ido ya raina fata ba bakin kuka........ *Jiddah Samusa✍🏻* [8/8, 5:08 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣7⃣ Sun d'au tsawon lokaci cikin wannan yanayin sai zufa yake duk da sanyin damina da ake ga kuma sanyin A.C nan yaji zuciyar shi ta mishi rauni sakamakon kukan da ta ke mishi, ya janye daga gareta ya kwanta gefe yana fitar da numfashi sama-sama. Ganin bata da niyyan shiru yasa ya jawo ta zuwa jikinsa sai wani zillewa ta ke sai da ya mata rik'on maza sannan ta nutsu, gashin ta da ya barbazu har fuskanta yasa hannu ya mayar mata dasu baya, kamar mai rad'a dab kunnen ta yace, "kiyi shiru ya isa haka ba abinda zan miki sai da yaddar ki duk da a matse nake dake, ni rashin kunya ne kawai banaso dan ina da saurin hannu kin ga a banza kinsa na fasa miki baki gashi har ya tashi". Bata ce mishi k'ala ba sai ma lafewa da tayi a k'irjinshi ya cigaba da shafa mata bayanta kan kace meye tunin bacci ya d'auke ta sai sauk'ar numfashin ta da ya ji, yayi murmushi a hankali ya zame ta daga jikinsa gudun kar ta farka. Tsayawa yayi yana k'arewa halittan jikinta kallo, daga bisani yayi hamdala a ranshi ganin wannan kaya duk nasa ne, closet d'inta ya nufa ya bud'e ya ciro mata wata dogon riga sannan ya zo zira ma ya jawo pillow ya d'ora kanta daga bisani ya sumbaci goshinta ya fice. **** **** ***** Zaune yake yana kallon labarai a tashar "Aljazeera" lokaci-lokaci idanunshi na hanyar k'ofar d'akin ta ganin har wajajen k'arfe uku bata fito ba, tunin kuma ya sayo musu abinci a "Disney Chicken". K'amshi turaren ta ne ya bugi hancinsa da sauri ya d'ago kai ganin ta yayi sanye cikin "English Wear" riga da siket gaban rigan da d'an igiya da aka d'aure sai ya fito da shape d'in kirjinta d'as fuskanta fayau ba ko kwalliya bakinta ya d'an kumbura. Nan da nan yaji tausayin ta ya tashi ya isa gareta ya rik'o hannunta zata fisge yace, "kul! Kinaso na k'ara miki abinda nayi d'azu ko?" Da sauri ta girgiza kanta alamun a'ah, yace, "dakyau toh banason musu" ya ja ta zuwa dining table ya zuzzuba abincin, "french rice ne sai pepper chicken da coslow ga kuma farfesun koda da hanta, a baki ya bata abincin tun tana d'an d'ari-d'ari har dai ta sake ta ci sai da ya tabbatar ta k'oshi sannan ya ci na shi, ya je bedroom d'insa ya d'auko magani yazo ya b'alla ya bata tasha. A hankali ta furta "nagode "....... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:58 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/10, 7:31 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣2⃣ Zata shige yace, "ke wa zai d'auki ledojin nan" ba musu ta dawo baya ta d'auka, shigar sa ciki bai tarar da ita a falo ba, ba tare da nuna damuwa ba ya wuce d'akin shi yayi wanka yasa boxers ya fito. B'angaren Ummi ma tana shiga wanka tayi, tazo ta zauna gaban mirror tana shafe-shafe bayan ta kammala ta zira rigar bacci wanda ko cinyanta bai rufe ba ta fad'a gado had'e jan bargo ta rufa. Shiru-shiru ya ji bata fito ba, kai tsaye d'akin ta ya nufa hango yayi nannad'e cikin bargo abunta, isa yayi ya yaye bargon ganin irin rigar da yake jikinta gabad'aya hankalin shi ya tashi, cak ya d'auke ta tana kuka yayi hakuri ko a jikinsa, bai dire ta ba sai a falo. Kayan tand'a-tand'en ya d'auko ya zo ya jawo ta zuwa jikinsa yana ciyar da ita daga k'arshe ya cika kofi da fresh milk ya kai bakinta ta kawar da kai ta k'oshi yace, "gwara ma kin sha dan ba abinda za'a fasa yau oya bud'e bakinki jiki na rawa ta bud'e ba cire kofin ba sai da ta shanye, shima a gurguje ya sha ko tattare wurin ba suyi ba ya ja ta zuwa d'akin shi. Duk da tana cikin firgici hakan bai hanata k'are wa d'akin kallo ba dan yau ne farkon shigowar ta, ya had'u iya had'u wa ga k'amshi dake tashi a ranta tace, "wow! Aljannar duniya kenan" katse ta yayi ta hanyar cewa, "shiga ki d'auro alwala ki fito maza". Sum-sum ta wuce a tak'ure saboda irin kallon yake jifanta da shi, tana fitowa shima ya shiga yayi ya fito ya zira jallabiya dogon hijab ya d'auko mata daga cikin closet d'in shi ya bata ta saka. Ya shimfid'a musu darduman sallah ya ja su raka'a biyu tare da d'imbin addu'o'i ya mata tambayoyin game da addini duk ta amsa mishi, yayi murmusa yace, "ashe dai Daddy bai biya kud'in banza ba" a ranta tace, "soko ka zaci bazan iya bane". Tashi yayi ya cire jallabiyar ya dubeta toh sai ki tashi ai kin wani zubu kamar kayan wanki, ba ta ce k'ala ba ta mik'e ta cire hijabin ta ninke ta kasa motsawa daga inda take, lura da ita da yayi yasa ya isa ya karb'in hijabin ya ajiye ya ja ta zuwa gado ya kashe wuta sai "dimlight" da ya bari shima ya haye gadon.............. *Jiddah Samusa✍🏻* [8/10, 8:33 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣3⃣ Tana ganinsa ya kusanto ta jikinta ya fara b'ari, hannu yasa ya jawo ta zuwa jikinsa a hankali ya zame rigar baccin da yake jikinta ya matse ta a k'irjinshi sosai kamar wanda za'a k'wace masa ita a take ya sauk'e numfashi mai k'arfin gaske. Sassauta rik'on da ya mata yayi, yasa hannu yana yawo dashi a k'asar mararta, wayyo! cewar Ummi sakamakon wani irin shock da ta ji har tsak'ar kanta, wani abu ya rad'a mata a kunne wanda duk maitana ni Jiddah ban ji ba. Haka ya ta yawo da hannunsa har zuwa saman k'irjinta sai rirrik'e hannun shi ta ke amma inaaa gogan sai aika mata da sak'onni yake masu wuyar fassarawa, sai hak'uri take bashi ganin za ta cika mishi dodon kunne da magiya yasa ya had'e bakin shi da nata a hankali yake tsotsa cikin k'warewa sai da yayi romancing d'inta sosai sannan ya kok'arin cire boxers d'inshi ina ganin haka a guje na fito ina haki dan wannan sirrin su ne, zama nayi baki k'ofa dan jiran komai ya wakana. **** **** **** WASHE GARI..... Banyi k'asa a gwiwa ba na kutsa cikin d'akin Ummi na tarar zaune a bakin gado sai ambaliyar hawaye ta ke, Dr. Nusayb ya shigo rik'e da tire a hannun shi ya dire bisa "bedside drawer" ya rungumo ta jikinshi ya sa halshe yana lashe hawaye dake fusk'arta yana d'an bubbuga bayanta alamar rarrashi yace, "kiyi hakuri kin ji zuma ta sonki da k'aunar ki ne ya sa na miki haka ba wai da mugun ta ba kuma wannan ai shine auren, ki yafemin kinji". K'ara lafewa tayi a k'irjinshi cikin muryar shagwab'a tace, "nidai gaskia ya Nusayb karka k'ara min irin wannan abu kaji Allah har yanzu nan yana min zafi ta fad'a ta na nuna k'asanta". Cike da tausayawa yace, "I'm so sorry baby na bazan k'ara ba kinji ko" ta gyad'a kanta a hankali, yace oya ga kwai na soya miki ki ci sai na baki magani ciwon zai daina. A baki ya rik'a bata da tea har ta k'oshi sannan ya d'auko magani da ruwan faro ya bata tasha, ya kwantar da ita shima ya kwanta had'e da d'aura ta bisa k'irjinshi yana shafa bayanta a hankali, a haka bacci yayi awon gaba dasu............ *Jiddah Samusa✍🏻* [8/10, 10:28 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣4⃣ K'arfe sha d'aya na safe Dr. Nusayb ya farka, ya k'urawa Ummi ido duk ta zama fayau idanunta sun d'an kumbura saboda kuka a hankali ya zame ta daga jikinsa gudun kar ta farka ya kwantar da ita sannan ya d'auki wayar shi ya nufi falo duk gudun kar yayi waya a d'akin ta tashi. Ma'akatan "Disney Chicken" ya k'ira yayi ordern abinci tare da musu kwatance gidan shi, sannan ya katse layin ya nufi d'aki kai tsaye bathroom ya wuce ya tara ruwa cikin k'wamin wanka ya fito. Bakin sa ya tsoma cikin nata yana tsotsa a hankali har ta farka tana ganinshi ta saki kuka a tunanin zai kuma yin abunda ya mata jiya ne, gashin ta da ya barbazu ya kwantar mata dashi baya ya tallab'i hab'arta da hannu biyu yana goga hancin sa da nata yace, "ba abinda zan miki wanka zaki yi kafin a kawo breakfast". Ta yunk'ura zata tashi wani irin zafi ta k'ara ji sai dai bai kai na asuba ba, da sauri ta koma ta zauna tana washhh! Yace, "yadai?" ta zagba mishi harara kamar k'wayar idanunta zasu fad'o tace, "bansani ba". Yayi murmushi kawai, cak ya d'auke ta bai dire ta ba sai cikin k'wamin wankan ta runtse idanunta yasa hannu zai cire 'yar yaloluwar rigar dake jikinta tace, "please ya Nusayb ka bari ". Yace, "wallahi ki bari ko na sake miki abun jiya" da sauri ta cika mishi ya cire mata, shima cire na shi yayi ya shiga cikin k'wamin wankan ihu ta sake tace, "meye haka ya Nusayb wallahi kunya nake ji" shi ko gogan ko a kwalar rigar shi sai k'irjinta da ya d'auke mishi hankali ba tai aune ba taji shi a kai sai da ya jagwalgwala son ran shi sannan ya musu wanka ya nad'o ta cikin towel kamar jaririya dama 'yar firit ce ba k'iba. Kan su gama shiri har an kawo musu abincin suna gama wa suka isa falo bisa dining table ya zauna ya d'aura ta kan cinyar shi sannan ya ciyar da ita bayan ya tabbatar ta k'oshi sannan ya samu yaci na shi. Wunin ranar nan Dr. yana mak'ale da Ummi ya hanata yin komai sai shima albarka yake wani irin farin ciki ya tsinci kanshi a ciki mai wuyar fasaltuwa abunda ba a cewa komai............ *Jiddah Samusa*✍🏻 [12/20, 6:59 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/9, 8:56 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣0⃣ Dakyar ya ja jikinsa ya koma cikin d'aki, yana isa ya zube bisa makeken gadon shi, yasa hannu ya d'auki wayar shi ya danna kiran Ummi bugu d'aya ta d'auka ta kashe murya tace, "ina kwana ya Nusayb". Murya a wahale yace, "kin tashi lafiya" "lafiya k'alau ya Nusayb" Yace, "kizo inason ganin please", gaskia ya Nusayb kayi hakuri ba zan iya zuwa d'akin ka ba, tana gama fad'ar haka ta katse wayar. Sororo ya tsaya yana bin wayar da kallo, ganin hakan bazai fishsheshi ba ya mik'e a hankali yana d'ingisa k'afa ya cire jallabiyar jikinsa ya nufi bathroom ya gasa jikinsa da ruwan zafi dan har tsak'ar bayanshi yake jin ciwon fad'uwar da yayi, bayan ya kammala ya fito ya goge jikinsa sannan ya zauna bakin gado ya d'auko man zafi ya mulke jikinsa dashi ko zai ji d'an dama-dama sannan ya nufi closet ya d'auko 3-quater da t-shirt ya zira ya nufi kitchen ya had'a coffee ya dawo ya zauna a falo yana sipping yana gama sha ya shiga d'akin sa ya sha pain relief. D'akinta ya nufa ya murd'a k'ofar jin muryar ta tana waya yasa ya tsagaita, ya tsinkayi tana cewa, "ke dai besty ki bari kawai wallahi abun wanke-wanke na sa mishi sai ga k'ato a k'asa", cikin b'acin rai ya isa gareta har ya manta da ciwon da ke k'afar shi. Ya fincike wayar, bai yi wata-wata ba ya d'auke ta da lafiyayyun mari guda biyu, take ta gigice ta rasa inda zata sa kanta ko kuka ta kasa dan marin ya bala'in shigar ta. Ya kamo kunnen ta ya murd'a iya k'arfin sa, ta saki k'ara tana bashi hakuri, yace, "wato har kin rik'a kinsan hanyoyin mugun ta, duk yadda nake nuna miki kulawa wato ke mugun nufi ne a ranki ko? toh wallahi ki sa a ranki ki ajiye daren yau ba mai rabani dake, wannan ne hanya kad'ai da zanyi maganinki". Wallahi Allah ba haka bane ya Nusayb, na tuba bazan k'ara ba, wallahi zan ke ma biyayya daga yau na daina raini kaji na rantse maka. Dr. Nusayb yace, "nidai na gama magana yarinya, kuma yanzun nan ki shirya zamu je gida" ya gama fad'ar haka ya cika mata kunne ya fice daga d'akin............. *Jiddah Samusa✍🏻* [8/9, 9:59 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣1⃣ Cikin sauri ta nufi bathroom tana wanka tana kuka tana nadaman abunda ta aikata, a haka ta kammala ta fito ta tsane jikinta da towel ta shafa mai sama-sama saboda zafi, hoda da man baki kawai tasa a fuskanta amma tayi kyau, atamfar Holland tasa d'inkin riga da zani ta kashe d'auri, tayi kyau Sosai masha Allah, ta yafa gyale ta sab'i handbag tare da sa hill ta fito. Ta iske shi zaune a falo ya had'e cikin kananan kaya sai tabaro dake mak'ale a k'wayar idonshi ya mata kyau sosai, falon gabad'aya k'amshin turaren shi ya kama na "memories". A sanyaye ta iso tace, "ya Nusayb nagama" ko kallonta bai yi ba ya rikid'e ya koma Nusayb d'in shi na dah, ya tashi ya zari makullin mota ya fice, ganin hakan yasa ta mara mishi baya. Sabuwar motar shi k'irar "Civic Sedan 2016" ash color ya ciro ta daga parking lot ya iso inda Ummi ke tsaye tana jiran shi, bud'e gambun motar ta yi ta zauna gefen mai zaman banza, bai ce da ita k'ala ba ya figi motar maigadi ya wangale gate yana a dawo lafiya, hannun kawai ya d'aga mishi. Yana parking a gidan da sauri ta bud'e gambun motar ta fito, zata wuce yace, "da shegen rawan kanki kamar babanin akuya in baki jirani ba sai na sab'a miki kuma saura kice wa Daddy wani abu ki ga abunda zan miki". Ya rufe motar ya iso wajen ta ya rik'o hannun ta suka isa, da sallama suka shiga cikin falon Mummy kad'ai suka tarar a falon, tana ganin su ta fara washe baki cikin tsantsan farinciki tace, sannun ku da zuwa. Ummi ta k'wace hannunta ta isa ga Mummy ta zauna gefen ta sannan ta gaishe ta nan Mummy ta shiga tambayar ta badai matsala ko Kuna zaune lafiya dai ko? Kai ummi ta gyad'a tace, "bakomai Mummy muna zaune lafiya" Sai a sannan Mummy ta dawo da dubanta wajen Nusayb tace, "babana" yace, "Allah Mummy nayi fushi kawai sai kika manta dani a zaune dan kin ga ummi" dariya tayi tace kai dai baka da aiki sai kishi. Ummi tace, "Mummy ina Daddy fa?" wallahi sab'ani kuka yi bai jima da fita ba sai ga ku, amma baxai jima ba zai dawo. Mummy ina jin yunwa cewar Nusayb yana lumshe idanunshi, Mummy tace, "tohhhh ba kuyi abinci ba ne? Anyi Mummy sauri muke shiyasa sama-sama muka ci muka fito. Asabe Mummy ta k'ira ta shiryo musu abinci bisa babban tire ta kawo ta dire musu ta gaishe su. A gidan suka wuni har Daddy ya dawo sai wajajen k'arfe takwas na dare suka tafi gidan su bayan ya tsaya a hanya ya sai musu abun mak'ulashe........... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:59 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/8, 1:44 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣4⃣ Kafin sukai ga gidan Nusayb sai da suka biya ta gidan Mummy suka gaishe su, sannan yayi sha tara ta arziki wa dangin mahaifiyar Ummi abun ka ga gajiyayyu ba k'aramin farin ciki suka yi ba sai godiya suke zuba wa. Zaune ta ke ita kad'ai kamar mayya bisa "dining table" tana breakfast, chips ne da kwai sai farfesun kaji da black tea da ya sha kayan k'amshi, ta sha ado cikin "material less" kalar sararin samaniya ya sha stone work d'inkin riga da siket ya zauna d'as kamar ajikinta aka d'inka tasa fashion "silver color" ta kashe d'auri kamar ba gobe a raina nace, "oh! Su Ummi manya wannan kwalliyan wa Dr. akayi ne ko yaya dai oho". Bayan ta kammala duk za zagaye cikin gidan ta ga irin k'udin da Daddy ya kashe mata gabad'aya sai jikinta yayi sanyi lalle Daddy ba k'aramin sonta ya ke ba, da haka ta zo ta zauna dab'as bisa kujera had'e da aza k'afa d'aya bisa d'aya nan ta tsayuwar mota kan ta ankara har sun shigo cikin falon da sallamar su. Ta amsa cikin siririyar murya, wanda yasa Dr. Nusayb lumshe ido sannan ya bud'e su ya watsa a kanta ba k'aramin kyau ta masa ba, baiyi k'asa a gwiwa ba ya isa ya zauna a gefen ta had'e da mata sannu da gida . Abdullah dake tsaye yace, "kai fa baho ne daga gani amarya shikenan ka manta dani a tsaye in ma ba'a maraba dani ne toh sai na zauna". Ummi ta k'yalk'yale da dariya tace, "kai ya Abdullah da abun dariya kake". Yace, "ahto ai gaskia ne k'anwata", toh yi hakuri bismillah. Dr. Nusayb yace, "kanka a ke ji dai" ya tashi ya nufi dining yana bubbud'e "warmers" ya bud'e baki yace, "keee! Waya kawo abinci?". Ta kau da kai gefe tace ni gaskia ya Nusayb sunana ba keee ba ne, direban Daddy ne ya kawo. Yace, "au rashin kunya zaki min ashe baki risina ba" ya tako zai zuba mata rank'washi da sauri Abdullah ya rik'e hannunsa had'e da cewa, "haka mukayi da kai?" ya Sosa kai yace, "kaga har na manta wallahi bazan sake ba toh". Ummi kuwa dama ta runtse ido ne tana jiran hukuncin ta jin maganan da suke yasa ta bud'e ido tana nazari kalaman su............. *Jiddah Samusa✍🏻* [8/8, 2:48 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣5⃣ Dr. Nusayb yace muje mu k'arya da wuri gashi har ana neman k'arfe sha biyu, ya daure yace, "Amina zo ki yi serving d'in mu". Ba musu ta tashi ta je ta zuzzuba musu ta tura wa kowa gabansa ta bar wurin ta shiga d'akin ta. Ta d'auko wayarta ta lalumo layin Falaq bugu biyu ta d'auka ta saki wani ihu da sauri Ummi ta cire wayar daga kunnen ta sannan ta mayar had'e cewa, "ke lafiyar ki k'alau kuwa kamar zaki kashemin dodon kunne", Falaq ta k'yalk'yale da dariya tace, "ka jiki waneni, amarya kinsha k'amshi nasan yanzu komai ya kankama ko?". Ummi ta turo baki kamar tana gabanta tace, "ke ni kin ga banason irin wannan maganar d'aga min hankali ta ke so please ki daina", Falaq tace, "ai ko dole ki sa a ranki ahto". Ummi tace, "kin ga besty saurareni kiji abinda zan fad'a miki" nan ummi ta kwashe irin kalaman Nusayb yake jifanta dasu duk ta fad'a mata, Falaq tayi shiru na d'an wani lokaci daga bisani ta warware komai wa ummi. Bud'an bakin ummi tace, "kan uba wato ni zai raina wa hankali ashe nufin kenan dama zai ko san yayi da Ummilolo dan sai na gasa ma gyad'a a tafin hannunsa zai san ni kwaila ce bansan komai ba". A'ah Ummi please take it easy, ya Nusayb yana sonki na gani cikin idanunshi kawai maiyuwa yana da wani abun ne a ranshi na k'in bayyana miki" Ummi ba tace komai ba ta tsinke layin. Safa da marwa ta rink'a yi a d'akin tana tunanin irin abubuwan da zata rink'a masa. **** **** **** 1 WEEK LATER ....... Tsaye ta ke daga ita sai towel gaban "dress mirror" tana tsane jikinta fitowan ta kenan daga wanka, ba ta ji murd'a k'ofar d'akin ba sai ganin shi tayi daga shi sai gajeran wando ko ina a jikinsa gargasa ne, ido biyu suka yi ta cikin mirror. Kai tsaye ya rungumeta ta baya hannun sa bisa k'irjinta yana yawo dasu, a take ta runtse ido jin ta a wani yanayi na daban mai wuyar fasaltuwa, ganin zai rinjayeta ba tayi wata-wata ba ture shi iya k'arfinta ya fad'i a k'asa saura k'iris towel nata ya kunce............. *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:59 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/8, 7:48 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣8⃣ Da dare har misalin k'arfe tara Nusayb bai dawo gida ba, yana tare da Abdullah ana hiran yau da gobe, Fa'iza ce ta fito daga d'aki ganin shi har yanzu bai tafi ba yasa ta rik'e baki had'e da cewa, "mai nake gani haka, baka tafi ba ashe ka barmin k'anwa ita kad'ai a gida har k'arfe tara". Da sauri Nusayb yace, "subhanallahi" had'e da duba agogon dake d'aure a tsintsinyar hannunsa, ya dafe goshinsa a take ya mik'e ya zura takalman sa cikin sauri ko sauraran Abdullah bai yi ba da yake cewa tsaya na rakaka. A guje ya figi mota maigadi sai da ya tsorata, tafe yake a hanya yana tunanin ya bar 'yar mutane ita kad'ai kuma yasan ba abunda ta girka dan duk tsawon zaman su na fiye da sati d'ayan nan bata tab'a yin girki ba sai dai yayi musu "take away". Kai tsaye "Food palace" ya nufa ya saya musu gassashiyar kaza da gas meat sai fresh milk sannan ya wuce gida. B'angaren Ummi kuwa ta cika tayi fam tasha kuka ta koshi tana rakub'e jikin k'ofa yunwa na cin ta ga tsoro da ta ke ji Allah ma ya so akwai maigadi, tunanin hukuncin da ya kamata ta mishi ta ke ta tsinkayi horn d'in motar shi bayan mintina kad'an ta ji ya bud'e k'ofar falon. Da sauri ya dire ledojin hannunsa ya isa gareta ya d'ago ta ya rungumeta tsam a jikinsa had'e da shafa bayan yace, "kiyi hakuri na barki ke kad'ai duk Abdullah ne ya rik'e ni da surutu". D'ago kai tayi tace, "Ya Nusayb yunwaaaaa". Kamo hannunta yayi sannan ya d'auko ledojin da ya shigo dasu ya zaunar da ita bisa kujera ya nufi kitchen ya d'auko plate da cup ya zo ya dire su gabanta ya jawo ledan ya bud'e yace, "wanne kikeso ki ci kazar ko gas meat" Ummi tace, "kai yaya in banda abunka ina ganin manya-manyan kajin nan zaka wani min maganan gas meat. Yayi dariya a fili a ranshi kuma yace, "Amina duniyan Allah nasan kayana shiyasa na sayo miki kazar ai ni kuma na sayi gas meat a kaina". Nan ya zuba mata yasa mata fresh milk a cup yace, "oya gashi ki ci bari ina zuwa" ta tab'e baki kawai. Yana shiga d'aki ya cire kayanshi ya nufi bathroom yayi wanka, bayan ya fito yayi shafe-shafen sa sai kace mace ya zira short niker ya fito. Tana ganinsa tace a ranta, "ji k'aton banza mutum sai yawo tsirara ba kunya" tayi tsaki mtswwww!............ *Jiddah Samusa✍🏻* [8/8, 9:31 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*5⃣9⃣ Kusa da ita yazo ya zauna har suna gogan jikin juna, ya dubi plate d'in gabanta ya ga gas meat d'in sa take ci hankali kwance. Bai ce mata uffan ba ya d'ago ledan yaga wayam sai foil paper d'in kawai, ya dubeta yace, "a'ah Ummi ya haka? Kina nufin har kin cinye Kaza guda kuma gashi kin had'a da nawa". Eh mana ya Nusayb ban k'oshi ba ne shiyasa na had'a har da naka, tace a ranta, "d'an iska ai na b'oye sauran a d'aki ka kwana da yunwa yau". Dr. Nusayb yace, "gashi ko yunwa nake ji wallahi nak'i cin abinci gidan Abdullah", ba tare da ta damu ba tace toh ga wannan mu ci mana, yace a'ah ci ki k'oshi abunki bari na sha fresh milk d'in kawai, nan ya tsiyaya a kofi yana kurb'a a hankali tare da dubanta lokaci zuwa lokaci. Tass Ummi ta cinye naman dan kawai kar ya samu ya ci, cikinta kamar zai fashe bayan sun kammala ta kwashe abubuwan ta kai kitchen ta wanke su daga can ta wuce d'akin ta abunta ta k'yalk'yale da dariya tasa namanta a fridge ta wanko bakinta tabi lafiyar gado. Ganin yaji ta shiru yasa ya duba kitchen yaga wayam, kai tsaye ya nufi d'akin ta, hango ta rashe-rashe bisa gado tana bacci, girgiza kai kawai yayi ya k'arasa ya gyara mata kwanciya had'e ja mata bargo sannan ya k'ara k'arfin na'urar sanyaya d'aki ya fice zuwa nashi d'akin. **** **** **** Washe gari da sassafe ummi ta tashi misalin k'arfe shida dan har alarm ta saita, kitchen ta nufa da kazar ta a hannu tasa a "microwave" ta d'umama ta d'auro bisa plate had'e da tea d'in ta mai uban kauri ta kawo d'aki ta ajiye, sannan ta koma ta d'auko "morning fresh" ta zo daidai k'ofar Nusayb ya yayyafa yadda ba za'a gane ba ta mayar ta ajiye. Sannan ta zo taci kazarta har wuya ta kira da tea, k'arfe takwas nayi tasan lokacin tashin sa daga bacci yayi, ta fita ta lab'e ta inda tasan zata iya gano shi. Bawan Allah yana tashi bai tsaya komai ba ya zira jallabiya dan yazo ya duba lafiyar ta yana fitowa sulb'i ta kwashe shi ya fad'i har babban yatsan k'arar shi ta ji ciwo. Tana ganin ya fad'i ta koma da d'aki da sauri ta fad'a bisa gadon tana dariyan mugun ta a fito tace ko ba komai na d'an rama dukan da kamin........... *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:59 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/10, 8:08 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣7⃣ Da sauri ya d'ago ta duk ya rikice yace, "menene baby na mai ya sameki?" ba amsa illah cigaba da tayi da kukanta, ganin tak'i magana yasa ya d'auke ta cak ya nufi ciki da ita bai tsaya ko ina ba sai bedroom d'in shi sannan ya dire ya sa halshe yana lashe hawaye, daganan ya fara yamutse ta sai da suka samu nutsuwa sannan ya d'ago ta yace, "mai ya saki kuka d'azu fad'amin kinji tawan". Ta sunne kai tana wasa da gashin k'irjinshi tace, "kawai nayi kewarka ne" yace, ohhh! yanzu kam gani nadawo gareki bazan k'ara yin nesa dake ba kinji ko, kai ta gyad'a kawai. Sabon wanka sukayi tare sannan tazo tayi serving d'inshi abinci sai mamakin ummi yake ganin yadda ta shirya komai, ya dubeta yace, "Allah ya miki albarka uwar 'ya'yana a ko yaushe ina alfahari dake Allah ubangiji ya barmu tare" a hankali ta furta "Ameen ya rabbi mijina". Nan suka ciyar da junan su abincin suka k'oshi sannan suka shirya suka yi gidan Mummy, sun isa suka iske rasuwar mahaifin Mummy dattijon arziki mai dattako, Daddy yaji mutuwar sosai dan ubangidanshi ne nan aka bar tafiya zuwa kano akan gobe dan yanzu magrib ta kawo kai. Dr. Nusayb ya bubbuga waya wa ya Sudais da Aunty Fatima ya shaida musu, duk suka ce gobe suna hanya sa had'u a can kano. Daga gidan Mummy kai tsaye gidan Abdullah suka zarce a can sukayi magrib da isha'i suka ci dinner kafin su taho sai da Fa'iza ta ja ummi d'akin ta ta bata abubuwan karin ni'ima sannan suka musu sallama suka tafi, a hanya sai tambaya yake menene kuka fad'a da kuka shiga d'aki, tace, "ohhh! Sweetheart gulma ko toh bai shafe ka sirri ne", da haka dai suka isa gida cikin jin dad'i wannan dare ba k'aramin raya shi suka yi ba. **** **** **** Washe gari da sassafe misalin k'arfe shida suka d'auki hanyar kano cikin motar Daddy, Nusayb ne mai jan mota shi da Daddy suna gaba yayin da Mummy da Ummi ke baya. Basu d'auki dogon lokaci bisa hanya ba suka isa, ganin Mummy gida ya k'ara rikicewa da koke-koke abun tausayi basu jima ba Aunty Fatima ta iso da iyalanta can kuma sai ga ya Sudais ma sun iso nan dai a ka ta ta'aziya wa juna. Bayan sadakar uku duk suka koma suka bar Mummy akan sai anyi bakwai zata dawo.............. *Jiddah Samusa✍🏻* [8/10, 9:48 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣8⃣ Bayan dawowar su daga kano da kwana 2 ya tattara Ummi suka koma abuja, hakan ba k'aramin dad'i ya mata ba ganin gata kusa da mijinta abun k'aunar ta. Yau Asabar ba aiki, Ummi tayi matashi da cinyar Dr. Nusayb tana kwance, tuffa ne a hannunta tana ci ina gutsura shima ta bashi ya gutsura, can ya dubi k'irjinta yadda ya cicciko yace, "anya banyi ajiya anan ba kuwa?" ya fad'a yana shafa cikinta. Tace ajiyar mai kuma? Bari dai na tabbatar tukun, ya d'ago ta suka yi d'akin shi yasa ta tayi fitsari ai ko yana dubawa ya ga tana da shigar ciki na tsawon wata biyu da sati uku. Ihu yayi ya fara rawa daga bisani ya d'aga ta sama ya rink'a juyi dasu a cikin d'akin sannan ya dire ta ya rungumeta ya fara sumbatar ta sai da yayi son ranshi sannan ya barta. Ya dubeta cikin ido yace, "Amina ta, mun kusa samun baby kina da ciki" ta zaro ido waje tace, "ciki wallahi tsoron haihuwa nake" yace, "haba mana kin manta kina tare da likita ne kuma insha Allah zai zo miki da sauki" Waya ya hau bugawa su Mummy da sauran 'yan uwa, Aunty Fatima tana jin haka tace, "gobe zamu zo ganin mai ciki a gaishe mana da ita". Nan Ummi ta sanar da Fa'iza da Falaq ihu ta sa da taji labarin cikin nan ta shaida mata an sa ranar auren nan da watanni shida, Ummi ta taya murna sosai. **** **** **** Watanni sun shud'e a halin yanzu cikin Ummi yana cikin wata na takwas komai wuya yake mata k'afafunta duk a kumbure suke ga BP amma dan jaraba tak'i bari ya d'auko mata mai aiki a ganin ta batasan zaman mai aiki tsabar kishi, sai dai shi ya taimaika mata da wasu aikin ganin haka sai Aunty Fatima ta bata Zareefa. Tsaye take rik'e da gambun motar shi duk ta marairace fuska tace, "yanzu dan Allah bazaka barni naje bikin besty na ba", look! nace ki bar zancen nan zuwa ne baza ki je ba bakya ganin yanayin da kike ciki ke bakya tausayin kanki ne, karki k'ara min zancen nan in Allah Ya sauke ki lafiya da kaina zan kai ki har gidan ta dake zaria kinji ko,kai ta gyad'a idanunta cike da hawaye yana gani amma ya fuske dan yana fara lallabata zata fashe masa da kuka, na ya mata sallama ya nufi asibiti. Tana shiga cikin gida ta danna kiran Falaq bugu biyu ta d'auka tace, "maman baby ya akayi ne?" Ummi tace, "meye ma ba ayi ba ya Nusayb ya hanani zuwa bikinki". Falaq ta k'yalk'yale da dariya tace, "wallahi ya min daidai a sai da na gaya miki ki bari saboda halin da kike ciki ai komai d'an lafiya ne amma bakya ji". Ba zaki gane ba Falaq ni nasan mai ke damuna a cikin jikina, ji nake kamar na kusa barin duniyan duk abinda nake cikin k'arfin hali nake yi duk dan kar hankalin ya Nusayb da Daddy ya tashi inason zuwa gida dan naga Daddy shiyasa na k'arfafa zuwa bikin amma ya hana. Cikin tausaya Falaq tace, "karki d'aga hankalin ki insha Allahu xaki sauka lafiya kullum cikin taya ki addu'a mu ke dan Allah ki daina sa damuwa a ranki ko dan lafiyar jaririn dake jikinki" Toh shikenan besty nagode, Allah ya bar zumunci. Ameen ya rabbi cewar Falaq. *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 6:59 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/10, 6:12 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣5⃣ 1 WEEK LATER...... A cikin wad'annan kwanakin tunin Nusayb yayi nasarar siye zuciyar Ummi da nau'ikan *SALON K'AUNA* ya mantar da ita komai ba abinda ake a wannan gidan in banda mutunta juna da soyayya, a tunanin Nusayb a baya ya zaci duk ranar da ta ga wurin kwanan shi zata daina ganin girman shi amma sai yaga akasin haka, a ko yaushe burin ta ta mutunta shi a matsayin shi na mijinta. ****** A burkice ya shigo tana ganin shi ta mik'e ta masa sannu da zuwa, zama yayi ya kafe ta da ido tace, "lafiya kuwa na ganka haka?" yace, "ba lafiya, kinsan jibi hutuna zai k'are sai gashi na samu waya daga director lalle gobe na zo akwai aiki da zamu yi a Egypt na tsawon wata biyu". Dafe k'irji tayi had'e da cewa, "har wata biyu?" wallahi kuwa na rasa mafita d'aya dan banson nayi nesa da ke ko kad'an, bakomai ya Nusayb shi aiki da ma haka ya gada dan haka karka damu wata biyu kamar sati biyu ne zaka dawo mu kasance da juna ai. Hakane tashi muje ki had'a min kayana, a sanyaye ta bi bayanshi duk jikinta take cikin damuwa amma dan ta k'arfafa mishi gwiwa yasa ta dake, nan da nan suka shirya kayan, ya dubeta yace, "baby na bari naje wurin Abdullah na dawo ko" Toh shikenan sai ka dawo Allah ya tsare cewar Ummi. Yana fita kitchen ta nufa ta duba ta ga akwai abubuwan amfani, nan ta shirya mishi snacks kamar su cake, meat pie, doughnut, cookies cikin k'ank'ani lokaci ta kammala ta kai cikin kayan shi ta saka masa, sannan ta zo ta d'aura girki kafin magrib har ta gama ta sa turaren wuta ta kunna na'urar sanyaya d'aki sannan ta shiga wanka, ta shirya cikin "English wear" riga da wando ta tufke kitson ta na cukku da aka mata da ribbon. Jin ana k'iran sallah yasa tayi nata kafin ta fito falo ta zauna had'e da kunna TV, ta kamo tashar MBC2 ana wani movie mai suna "Thor: the dark world" bata jima ta ji horn d'in motar shi fita tayi ta tarb'o shi ya rungumeta tsam sai kuma ta turo baki yana ganin haka yace, "ya akayi matar?" Cikin muryar shagwab'a tace, "toh ba kaine ba kawai ka tafi kayi zaman ka" ohhh! Yi hakuri na biya ta gidan Mummy na musu sallama ne amma yanzu kam gani na dawo sai yadda kikayi dani" dariya kawai tayi tace, "oya muje kaci abinci favorite naka na dafa ma" Jin haka yasa ya d'aga ta sama yana juyi da ita sai dariya suke............... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/10, 7:15 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣6⃣ Washe gari da kuka suka rabu da Ummi dakyar ta barshi ya tafi akan Asabe zata zo ta tayata zama kafin ya dawo su koma abuja. Cikin kunar rai ta wuni duk da binini bayan d'an lokaci sai ya k'ira wayarta yaji lafiyar ta, sai yamma Asabe ta zo sannan ta saki ranta yayin da shi kuma flight d'in k'arfe tara na dare zasu bi. Zaman su da Asabe ba laifi dan dama mutuniyar ta ce, kullum tana sak'ale da wayar ta a kunne tana waya da mijinta duk abunda d'ayansu zaiyi sai ya sanar wa d'an uwanshi hatta cin abinci ko wanka, bacci ko kacokan d'akin shi ta koma da yi ta rungume kayanshi tana shak'ar k'amshin turaren shi, haka zai mata waya da daren har sai yaji sauk'ar numfashin ta ya tabbatar tayi bacci sannan ya ke kashe wa. Abdullah ya k'okarin ziyartar ta ko ya kawo mata Fa'iza su wuni, in zata je gidan Mummy kuma direba ke zuwa ya d'auke su ita da Asabe in sun wuni ya dawo dasu ga Falaq ma tana zuwa mata. Bata da matsalar komai damuwanta rashin mijinta kusa da ita ne kawai ga wani ciwon kai da take fama dashi da tashin zuciya da kwankwasonta ga bayanta dake ciwo ta tsakiya duk tak'i sanar masa gudun kar hankalin shi ya tashi. **** **** **** 2 MONTHS LATER....... Shirye-shirye take ba ji ba gani Asabe na kama mata wasu aikin dan yau maigida zai dira Kaduna, murna fal cike da zuk'atan su. Girke-girke kala-kala suka yi bayan sun kammala ta shiga tayi wanka bayan ta fito ta tsane jikinta kulaccan ta shafa sannan tabi duk wani sako na jikinta ta shafe shi humra mai k'amshi 'yar maiduguri sannan ta shirya cikin shadda "pink color" d'inkin doguwar riga ta kashe d'auri kamar zata je gasar kyau. Ta fito tana jujjuyawa a gaban Asabe tace, "ya kika ganni toh nayi?" Asabe ta rik'e baki tace, "uwar d'akina irin d'aukan wannan wanka haka ai sai kisa yallab'ai ya susuce", Ummi ta k'yalk'yale da dariya kawai, Asabe tace, "toh kin ga ni tafiya zanyi yanzu tun kan ya samo ni". Ummi tace, "kai Asabe ki bari ya iso mana ku gaisa sai kace ana koranki, a'ah 'yar nan gara dai na tafi cewar Asabe, toh shikenan ina zuwa. Dubu goma ta kawo mata had'e da abubuwan da suka shirya duk ta zuba mata, Asabe sai godiya ta ke, har farfajiyar gidan ummi ta rakata sannan ta dawo ta k'ara k'awata gidan da freshener 'yar dubai "Jameelah" sai k'amshi ke tashi. Tana jin k'arar horn tayi sauri ta k'ara feshe jikinta da turare "True love" sannan ta fito da gudu kan ta zo har yayi parking ya fito yana hango ta ya bud'e hannu shi ai ko ta fad'a suka k'ank'ame juna sai kuma ta fashe da kuka........ *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 7:00 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/12, 11:51 AM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*6⃣9⃣ Zaune yake a office yana duba patients amma rabin hankalin shi yana gida, Allah Allah yake ya gama duba su ya tafi gida ya ga Ummi. Sai da ya d'auki a k'alla hour d'aya da rabi sannan ya gama dasu, ya fara tattare kayakinsa, yana shirin fitowa Dr. Dangana ya sako kai office d'in, yace, "a'ah badai har ka tashi ba naga ko k'arfe hud'u bai yi ba". Dr. Nusayb yace, "k'warai kuwa kasan abunka da ba gwauro ba dole na je matata" ya fad'a yana mishi gwalo, dariya yayi sosai Sannan yace, "sha kuriminka ka yanzu ma albishir na zo maka da dashi eheee". Fad'i naji toh in da gaske kake dan nasanka da tsilla-tsilla, Dr. Dangana yace, "an bani mata fa acan birnin kebbi yanzu maganan dana ke maka nan da wata biyu biki" karka gayamin cewar Nusayb. Wallahi kuwa abokina bari nayi sai komai ya kankama ai sannan na fad'a maka. Dr. Nusayb yace, "toh a ina ka had'u da 'yar kebbi kai da ba zuwa kake ba?"a wajen bikin ka ranar dinner na had'u da ita sunanta *FEENAH*,gaskia na tayaka murna sosai ai gara ka shigo kaima kaji yadda abun yake lokaci tafiya yake,cewar Nusayb. Hakane abokina Allah dai ya mana jagora, muje na taka ma kafin ka fara k'orafin na rik'e ka. Hahhhhhh kamar sani kuwa wallahi, suna tafiya suna hira har suka kai parking lot sannan sukayi sallama ya shiga mota tun yana hanya ya k'ira wayar Ummi tana ringing amma ba a d'auka nan ta ke hankalin shi ta tashi ya fara gudu cikin k'ankani lokaci ya iso gwarinpa, horn yayi maigadi ya bud'e masa gate ya cinna motar shiga ko wurin parking bai isa ba ya bawa nasiru mai bawa fulawa ruwa d'an mukullin motar akan ya gyara masa parking. Da sauri ya isa k'ofar falon ya murd'a ya shiga ido yayi da ita tana kwance bisa carpet tana sharar baccin ta, ajiyar zuciya yayi mai k'arfi sannan ya isa d'aki ya ajiye briefcase d'in shi ya fito ya d'auke ta cak ya kai kan gado ya shimfid'e ta zai tashi ta kamo hannun shi duk a cikin bacci ta fara suratai dariya yayi yana shafa kanta sannan a hankali ya zame hannun shi............ *Jiddah Samusa✍🏻* [8/12, 2:45 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣0⃣ D'akin ta ya nufa ya tarar da Zareefa na bacci, duka ya d'aka mata baya ba shiri ta bud'e ido tana sosa bayanta, yace wato shine kula da matata d'in da kike ko, kin zo kina bacci akan laushi kin barta yashe a k'asa a falo. Zareefa ta turo baki tace, "kai Uncle irin wannan dukan da zafi fa kuma ita tace tafi son k'asan ai" bai ce mata komai ba ya fice. Yana zuwa kayan jikinsa ya cire ya fad'a bathroom ya sakar ma kansa shower bayan ya fito a gurguje ya shirya yasa jallabiya ash color sannan ya isa ga teburin cin abinci nan ya zuba ya fara ci sai zuba loma yake saboda yunwa dake cinsa dan tun safe coffee kawai yasha ya fita dan ya makara. Yana cikin ci Ummi ta fito tana had'a hanya, da sauri ya dire cokalin hannunsa ya isa gareta ya rik'o ta ya zaunar da ita bisa kujerun dake falo yace, "meke damunki Ummi" tace, "jiri kawai nake ji sannan na rasa abinda yake damuna" tana gama fad'i tasa kuka tare da k'ank'ame shi, cikin kuka tace, "please ya Nusayb a cire min cikin nan haka nagaji wallahi ko ina nasa kaina bana jin d'adi". Hakuri ya rink'a bata har tayi shiru sannan yace ina zuwa, nan yazo ya mata gwaje-gwaje ya ga komai normal baby ma na cikin lafiya, sai dai har yanzu BP yaki sauk'a, damuwa k'arasa a fuskan shi yace karki damu sauran kad'an insha Allah. Abincin ya deb'o ya zo ya fara bata taci ta k'oshi sannan ya k'arasa cin nasa. **** **** **** Anyi bikin Falaq cikin lafiya inda ta tare a gidan mijinta khalid dake zaria, sai dai fatan Allah ya basu zaman lafiya da zuri'a masu Albarka, duk wasu hotunan events da akayi ta watsap ta tura wa Ummi, Ummi haushi kamar ya kasheta ganin ba ita, amma ba yadda ta iya. Wayarta dake bisa dining ya d'auki k'ugi yana neman agaji, ta dubi Zareefa tace, 'yar Albarka mik'o min wayata cikin sauri ta tashi ta d'auko tace laaaaaaa grandpa ne ashe......... *Jiddah Samusa✍* [12/20, 7:01 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/12, 10:17 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣3⃣ Washe gari da misalin k'arfe shida na safe, Aunty Fatima na zaune bisa kujera yayin da Ummi ke kwance tana bacci ita da jaririn dake kwance kusa da k'afarta, k'arnin jini ta fara ji nan ta duba kasan ummi jini kawai tagani kwance male-male kamar an bud'e famfo sosai ta tsorata. Waya ta bugawa Nusayb cewar akwai matsala fa, cikin lokaci k'alilan ya shigo da wasu doctors biyu, dama a asibitin ya kwana nan ya duba ya ga jinin da aka sa mata ne yake ta zuba a rikice a ka mayar da ita "theatre room" Dr. Nusayb ya kasa tab'uka komai duk jikinsa ya sauk'a yayi sanyi dan matsalar ba k'arami ba ne. Awa d'aya biyu shiru ba wani labari time d'in har su Daddy sun iso sai safa da marwa suke, can Dr. Izge ya fito yace da Nusayb yazo jiki a sanyaye ya shiga d'akin nan suka shaida mishi sun yi iya yin su jinin nan yak'i tsayuwa fa, kai tsaye Dr. Nusayb yace, "dole sai an cire mahaifar" nan aka hau sabon aiki bayan sun gama a ka fito da ita duk ta ji jiki. Nan Nusayb yayi wa su Mummy bayanin komai sun tausaya mata matuk'a ***** Kwanan ta biyar a ka sallamesu suka dawo gida ganin tunda mijinta likita ne duk abinda ya dace zai mata a gida, Mummy ce ke zaune da ita. D'akin ya shigo ya tarar tana ba wa yaron nono, ya zauna gefen ta yana mata sannu yace ina Mummy fa? Tana kitchen, bayan ta shayar da yaron ya karb'a ya kwantar sannan ya duba ciwon ta ya bata maganin ta tasha. Ya k'ura mata ido tace, "yadai?" yace wani suna kike sha'awar a sawa yaron nan, tace inason a sa masa sunan Daddy, yace kiyi hakuri na riga da na masa hud'uba da sunan mahaifin ki, meyasa? Bakomai kawai haka nayi niyya, amma da kabi ta nawa da sunan Daddyn dai muka sa. Karki damu hakan ma yayi, a sanyaye toh shikenan Allah ya raya mana, yace Ameen ya rabbi. Ranar suna yaro ya ci suna Abubakar suna kiran shi da Khalifa, ba ayi wani shagali sosai ba sakamakon maijegon lafiya bai ishe ta ba, sun samu kaya kam sosai ta ko ina sai son barka yaro yayi goshi. Kullum Dr. Nusayb yana mak'ale da yaron shi ba k'aramin so ya ke masa ba kacokan zai kashe lokacin shi saboda d'an kamar tsoka d'aya a miya........... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/12, 10:18 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣4⃣ TWO WEEKS LATER....... Kwance yake bisa gado rungume da d'an shi yayin da Ummi ke zaune a gefen shi, ta dubesa tace, "kace akwai maganan da zamu yi ina saurarenka" a hankali ya kwantar da Khalifa, sannan ya rik'o hannunta ya murza a hankali. Can ya nisa yace, "inason duk abinda zan fad'a miki ki d'auke shi a matsayin kaddara inaso kiyi duba da irin ni'imar da Allah ubangiji yayi mana ba abinda muka nema muka rasa sannan ya azurta mu da yaro wanda wani ma yana nema mai bai samu ba dan haka Allah yana hana wani abun wa bayinsa dan yaga ko cinye wannan jarrabawan da ya mishi dan haka ina so ki sa wa ranki nutsuwa Allah ne ke yin komai, kiyi hakuri a halin yanzu mahaifar ki an cire sakamakon matsala da kika samu". K'wace hannunta tayi ta tashi dafe da k'irji tana hawaye, cikin rawan murya tace, "kanason kace min bani da mahaifa yanzu sannan kana nufin bazan k'ara haihuwa ba innalillahi wa inna ilaihir raji'un". Rik'o ta yayi ya zaunar da ita yace, "kiyi hakuri Amina haka Allah Ya tsara mana Khalifa ne kad'ai yaron mu a duniya", cikin zafin rai tace, "yaronka ko nawa? kai ko yau kaso zaka k'ara aure ka haihu kai baka da damuwa ta fashe da matsanancin kuka". Rungume ta yayi yana shafa bayanta har ta nutsu sannan ya d'ago ta ya share mata hawayenta yace, "inaso ki sani ummi komai da kika gani nufin Allah ne zancen zan k'ara aure ko bazan k'ara ba duk wannan na Allah ne Shine masani kawai dai mu 'yan adam kowa na da irin tsarin shi na rayuwa wani ya tafi daidai ko kuma a samu akasin haka, saboda haka sanin kanki ne bani da ra'ayin auren mace sama da d'aya duk yadda na kai da son yara da burin ki cika min gida da yara ba yadda zanyi dole na rungumi kaddarar da Allah ya d'ora mana, yawan yara ba shine ba, albarkar su a ke nema sai ki ga yara dayawa amma duk ciki ba ya wuce mutum biyu ne na k'warai da haka kisa a ranki ina tare da ke cikin ko wani hali Khalifa ya isheni rayuwa har karshen rayuwata wallahi, in kin ga nayi aure toh dama haka Allah ya tsara a rubuce ta ke. Ina fatan kin gamsu da bayanaina, cikin sanyin jiki ta gyad'a mishi kanta tana mai k'ura wa Khalifa ido a ranta tace, "shikenan kai ma haka zaka rayu kai kad'ai bazaka San dad'in d'an uwa ciki d'aya ba kamar ni. Tun daga wannan ranar ta d'auki son duniya ta d'ora ma Khalifa ko kuka yake itama haka zata sa shi a gaba tana kuka inna mairo k'anwar mahaifiyar ta dake zaune da ita tun bayan suna ta rik'a mamakin ta............ *Jiddah Samusa✍🏻* [12/20, 7:01 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/12, 5:49 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣1⃣ Cikin muryar shagwab'a tace Daddy na ina wuni, b'angaren Daddy ya amsa da lafiya k'alau mamana ya jikin kuma? Ummi tace, "da sauki Daddy, yaushe zaka zo na ganka ne?" Mamana inason zuwa na duba ki amma yanayin da kike ne da na ganki sai tausayin ki ya rufe ni ga wannan yaro yak'i kawo ki gida ki haihu, Dafatan dai yana kula dake? Ummi tace, "laaa Daddy karka damu yana kula dani sosai ba wani matsala" nan dai sukai ta hira daga bisani suka ajiye waya. Doorbell suka ji, Zareefa ta bud'e sai ta ga maman ta aiko ta rungume ta tana mata sannu da zuwa, Ummi tace, "sannu da zuwa Aunty" yauwa mai ciki ta fad'a tana dariya, ummi tace, "ke ko aunty bari ya Nusayb ya zo sai na fad'a masa" tana rufe baki kuwa sai ga horn d'in motar shi. Aunty Fatima tayi dariya tace, "eyeeeee masu yaya", Zareefa tace Ammi ai d'azu nima ya duke ni wai na bar mishi mata ta kwanta a carpet, ohhh! Shi d'in ko cewar Aunty Fatima, Sabir dake zaune yayi dariya yace, "madallah uncle ya burgeni wallahi". Ammi kin ganshi ko? cewar Zareefa, toh zaki fara ko ai kun had'u kai ne babba amma sai tsokala toh kar na k'ara ji, suka had'a baki yi hakuri Ammi. Nan Ummi tasa Zareefa ya kawo ma Aunty abun motsa baki. Da sallama ya shigo ya su Sabir suka masa oyoyo sannan ya nemi kusa da Ummi ya zauna, ta mishi sannu da zuwa, ya amsa, ya dubi Aunty Fatima ya gaishe ta had'e da cewa yau kin tuno mu kenan, bawani kullum ana cikin tunawa da ku ai. Ta k'ara da cewa Autan Mummy nifa cikin ummi yana ban tsoro ka duba duk yadda ta canza, yace, "bakomai insha Allah zata sauka lafiya". Toh Allah yasa, Ameen. Sun sha hira sosai Sannan Aunty Fatima suka tafi, Zareefa ma tace sam sai ta bi su suka had'a suka tafi tare. ***** Da dare misalin k'arfe goma sha d'aya tana kwance bisa k'irjinshi, rokon ta yake ta ba shi had'in kai dan yana cike da buk'arta amma fir ta k'i, ture ta yayi ya fita falo ya kwanta ya rasa mai ke masa dad'i. Yana fita tasa kuka a fili tace, "nasan kayi hakuri duk da nasan kai mai yawan sha'awa ne nima ba laifi na ba ne" dukkan su ba wanda ya runtsa, ita ciwo ne ya dameta yayin da shi kuma abun dad'i............. *Jiddah Samusa*✍🏻 [8/12, 6:34 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣2⃣ Ko da ya tashi da asuba bai nufi d'akin ba masallaci ya wuce daganan sai da ya dawo ya iske ta numfashi sama-sama ta ke fitar wa, da sauri ya d'ago ta ya tattab'a jikinta yaji dai body temperature nata is ok, ya k'ara gwada BP nata yaga ya haura har d'ari biyu da ashirin. Cikin rud'u ya buga wa Dr. Dangana waya ya sanar masa situation da Ummi ke ciki nan ya bashi shawaran a mata C.S kawai a cire babyn dan shine mafita, yanzu a samu ya d'an sauko sai a mata aikin nan suka yi sallama. Alwala ya kai ta tayi tazo tayi sallar a zaune, sannan suka shirya lokacin har k'arfe takwas tayi, bata tare da yace mata komai ba ya deb'i kayan da zasu bukata na jaririn da nata, tace, "ya Nusayb yunwa nake ji fa" yace, "a'ah ba zaki ci komai ba dan aiki za'a miki" nan taji gabanta Ya fad'i, kai tsaye asibiti suka wuce gado a ka bata a ka k'ara mata gwaji sannan a ka mata alluran bacci dan ta samu hutu. Baccin awa goma tayi sannan ta farka numfashin ta kuma ya daidaita, Aunty Fatima sai sannu ta ke mata, "tace ya Nusayb fa" sun shiga tiyata sun kusa fitowa ma. Ummi tace toh bari nayi sallah, nan ta rama sallolin da ake bin ta, sannan tace, "Aunty wallahi yunwa nake ji har zuciya ta hura ta ke" kiyi hakuri bazai yiwu kici komai ba cewar Aunty Fatima. Nusayb da Dr. Dangana sai da wani Dr. Oliver suka shigo suka samu ta farka nan Dr. Nusayb ya k'ara gwada BP d'in cikin ikon ubangiji ya sauka dan haka nan suka shirya k'arfe takwas sai a shiga da ita tunda yanzu ba wata patient a kasa daganan sauran doctors d'in suka fita Nan yayi waya ma nurse d'aya ta kawo mishi kaya da kuma katata, da kanshi ya sa mata rigar wajen sa katata sai da tayi ihu saboda zafi sai sannu yake mata nan ya zauna suna hira suna bata baki shi da aunty fatima. Duk wannan wainar da ake toyawa basu fad'a wasu Mummy ba cewar su sai ta sauka tukun. Bayan sallar isha'i aka wuce da ita "theatre room" anyi aiki cikin nasara an ciro yaro namiji d'an wata takwas da sati biyu sak ubansa bayan an gama shirya su a ka wuce da ita d'akin hutu hannun d'aya d'auke da jini d'aya kuma drip. Doctors da nurses sai congratulations suke wa Nusayb bakin shi kamar gona auduga, sai a sannan suka shaida wasu Daddy murna kamar mai.............. *Jiddah Samusa*✍🏻 [12/20, 7:02 PM] ‪+234 806 161 2054‬: [8/14, 5:47 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣5⃣ Kwanci tashi ba wuya Ummi har ta gama wanka yayin da inna mairo ta koma gida, ba k'aramin kulawa suke samu ba daga mijinta yana iya bakin k'okarin shi dan ganin ya faranta mata rai yayin da soyayyar su ba wani rauni da ta samu face hab'aka da ta ke k'ara yi. A yau suke shirin kai ziyara ma 'yan uwa inda lagos zasu fara zuwa gidan ya Sudais, maigidan ne ya shigo d'akin Ummi d'auke da Khalifa a hannun sa yana k'wala mata k'ira maman Khalifa wai baki gama ba ne, cikin muryar ta mai taushi tace, "nagama had'a mishi ruwan yanzu dama nakeson zuwa na karb'o shi" ya mik'a mata shi ta wuce bathroom dashi yayin da shi kuma yayi kwance bisa gadon ta. Cikin bafo tasa yaron zata mishi wanka ta fara wanke kanshi zuwa fuskar shi garin wanke masa da ruwa ta sheka masa ruwa yabi kansa a gigice yaron yasa k'ara kan a ce mai ya shid'e, da gudu ta fito dashi tana kuka shima a birkice ya tashi ya nufi kansu ya karb'i Khalifa yana tambayan ba'asi tana dire wa ya wanka mata lafiyayyen mari, sannan ya bi ta kan d'an shi nan dan yaron ya dawo hayyacinsa. Sai a sannan ya tuna da marin da yayi wa Ummi, hakuri ya rik'a bata akan bada sanin shi hakan ta faru ba cikin kuka tace bakomai, shi da kanshi yayi wa yaron wanka sannan ya bata ta shirya shi,zuwa k'arfe goma duk sun gama shirin su Dr. Dangana yazo ya kaisu Airport dan jirginsu sha d'aya zai tashi. Sun sauk'a a lagos lafiya yayin da ya Sudais ya kwashe su ya kaisu gidanshi dake Victoria lsland sun samu tarb'a sosai daga wajen Lubna kwanan su biyu suka wuce kaduna cike da tsaraba da aka cika su dashi. Tsakanin Daddy da Mummy sai ka rasa wanda yafi son Khalifa a cikin su kowa yafi son ya zamo yana mak'ale da shi, Kwanan su d'aya a kaduna ya kaita zaria gidan Falaq sun ji dad'in had'uwa matuk'a, Falaq ba k'aramin tausayawa ma Ummi tayi ba jin halin da ta tsinci kanta aciki, sun wuni a can sannan suka dawo kaduna kai tsaye gidan Abdullah suka isa acan suka rashe sai bayan sallar isha'i suka koma gida. Washe gari kuma suka tafi garin buzu suka musu kwana 2 Dr. Nusayb ya cika su da kud'i da kayan abinci, a hanyar dawowar su kuma suka tsaya a kano gidan kakannin sa suka gaishe su sannan suka dawo kaduna, Washe gari suka koma abuja........... *Jiddah Samusa✍🏻* [8/14, 7:04 PM] Jiddah Samusa✍🏻: *🍃SALON K'AUNA🍃* *Na* *©Hauwa Esmaeel Musa* *Page*7⃣6⃣ Bayan shud'ewar wasu satittika bikin Dr. Dangana ya rage saura kwana biyu sam basu ga ta zama ba sai shirye-shirye suke ba kama hannun yaro. Yau take rannan aure dubban jama'a suka shaida d'aurin auren *feenah* da *Dr Aliyu Dangana* a babban masallacin juma'a dake cikin birnin kebbi akan sadaki dubu hamsin. Ana gama d'aurin aure a ka wuce da Amarya da babban aminiyarta Miemieangel da sauran k'awayenta sai 'yan uwa da abokan arziki zuwa abuja, kai tsaye gidan iyayen shi a ka kaisu dake wuse. Da dare misalin k'arfe takwas a ka wuce dinner Dr. Nusayb na mak'ale da Ummin shi da yaron su sun bada sha'awa sosai wa jama'a' yan mata sai kawo masa hari suke amma basu samu shiga ba ummi tayi babak'ere a zuciyar shi, karfe goma a ka tashi sai a sannan a ka wuce da amarya ita kad'ai sai angon ta zuwa gidansu dake Utako. **** **** **** Misalin k'arfe biyar na yamma ta gama aikin girkin ta da komai ta turare gida da turare sai k'amshi ke tashi tayi wanka ita da Khalifa, ta shirya cikin Miniskirt sai wata 'yar top da tasa wanda cibiyanta duk a waje yake sai k'amshi suke ita da yaron ta suna jiran iso war maigida. Horn d'in motar shi ta ji dama al'adar shi ce muddin ya dawo sai ya mata horn ta zo ta tarb'e shi sannan su shigo ciki dan haka yau hakan ne ta kasance after dress dake gefen ta ta d'auko ta saka sannan ta rungumi Khalifa suka fito, yana hango su wani sanyi yaji ya ratsa shi fitowa daga cikin motar yayi ya rungume su baki d'aya sannan ya karb'i Khalifa ita kuma ta d'auko briefcase nashi da ledojin abubuwan motsa baki da ya kawo musu dan ba ya tab'a dawowa gida hannu banza. Da shigar su ciki tayi wurgi da after dress dake jikinta, a tsanake ya kwantar da Khalifa dan kwalliyan ya tafi da shi sai daya sarrafa ta son ranshi sannan yayi wanka ya zo tayi serving nashi abinci. Da dare bayan sun gama dinner suna zaune a falo Khalifa sai kananan kuka yake dakyar ya yi shiru wannan ma sai a k'irjinshi baban shi ne yana jijjiga shi a haka yayi bacci. Ta dube shi ta turo baki yace, "yadai?" cikin muryar shagwab'a tace, "gaskia yanzu ka daina sona" cikin firgici ya zaro ido yace, "mai kika ga na miki wanda ya nuna na daina sonki wallahi ina sonki har kullum wutan sonki ruruwa yake cikin k'albina". Tace, "toh ba kaine ba kullum kana rik'e da Khalifa ko bacci ne yana jikinka bayan kuma waje na ne yanzu kawai ka mayar dani gefe". Dariya yayi sosai irin wanda bai tab'a yi ba ita kanta tayi mamakin shi, sai da ya tsagaita sannan yace, "wato dai kishi kike da Khalifa" bawani kishi ta fad'a tana dariya sanin kanka a jikinka na saba bacci amma yanzu ka yayeni, toh naji sai a raba biyu kowa gefe da gefe cewar Dr. Nusayb. Dariya tayi ta mintsine shi mai zafi har sai da yayi k'ara ta mishi gwalo ai ko ya kwantar da Khalifa bisa kujera suka fara zagaye falon wai sai ya kamata daga karshe dai yayi nasarar kamata sai haki suke nan suka rungume juna suna musayar kalaman soyayya cikin rad'a................ *Jiddah Samusa✍🏻*