*SAƘAR MAKAFI* Page 44 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Sheshheƙan kuka ta saki ta zame a wurin ta zauna ta sakin kuka mai sanyin sauti cikin rawan muryar take faɗin. “In banda mutuwa meke raba ɗa da uwa, ta yaya zakace ko inda nake bazasu jeba”. Sai ta kuma kife kanta ka kujerar tana rawan murya tace. “Yah Amin mutuwa ta rabani da kai, ɗan uwanka kuma zai rabani da su Zaid”. Jin numfashinta na cushewane yasa ta miƙe tsaye jiki na rawa ta ɗauko ruwa tasha. Tana kallon ƙofar ɗakin ta koma bedroom ɗin. Cikin mmki take kallon time ɗin wayarta ƙarfe ɗaya harda rabi na dare, a hankali ta miƙe parlour ta fito, shiru sai TV dake ta aiki, cikin sanyi taje bakin ƙofar parlour ta buɗe ya buɗu kuwa, leƙowa ta ɗan yi tare da waige-waige shiru sai haske da yayi kamar rana haka ne yasa ta sauri maida ƙofar ta rufe, ba tare da ta sa pin ɗin key ɗin ba. A hankali ta kwanta jikinta ta rufe har zuwa kai tana maida numfashi sheshheƙan kuka da tayi. Da safe cikin mmaki take tsaye a tsakiyar parlour wayar Yah Amin dake kan Centre table ɗin ta ɗauka. 9:00 Am, ɗan jujjuyawa tayi, can gefen kujerar one sitter akwatinsa yake ta kalla, wurin sab komai nasa na cikin akwatin. Zaid da ta bawa maganin ta gyarawa riƙon da tayi masa, tana miƙawa Zaitoon ɗaya hannun Dinnin area ta wuce dasu dan yin breakfast. Kano Sosai shiryen-shiryen bikin Salim da Salma ya kankama tuni baki na kusama sun fara zuwa bare na nesa. Anan gidansu Ummi kuwa, tuni Amina ma da yaranta sunzo a cewar ta sai biki ya ƙare zata koma ranar Monday mai zuwa kenan. “Kuma sai ki bar mijin naki shi kaɗai saboda auren ƙaninki”. Ummi ta faɗa cikin tsare ta da ido, da sauri tace. “Ummi ai Daddyn Hafiz yayi tafi Sudan tun jiya kuma kwana goma zai yi wata ƙilma yafi shiyasa nima nace mishi zanzo. Kuma ya yarda yce ba komai inzo asha biki, in bawa su Abba haƙuri bazai samu damar zuwa ɗaurin aure ba.” Cikin gamsuwa Goggo Dada tace. “Mu ai barkanmu zaku ɗebe mana kewar su Zaid da iyayensu”. Murmushin Amina tayi tare da cewa. “Suma sun kusa dawowa ai Salim sai hali yake wai Mahmoud bazaiga bikinsa ba”. Ummi tace. "Ɗazu ma kuwa mukayi waya da Fariyda tace jikin Zaid da sauƙi sosai ma, wata ƙil zasu dawo kafin a gama bikin”. Sulaiman da Salim dake shigowa da Dr Fadil a bayansu ne, Salim na faɗin. “Ummi kin gane shi ko?”. Ummi na murmushi tace. “Sosai ma kuwa”. Dr Fadil na zama gefen Ummi yace. “A ina uwa zata manta ɗanta”. Da sauri Goggo Dada tace. "Niko Fadil ina Fadilan Mahmoud”. Fuska ya ɗan kwaɓe yace. “Goggo Dada har yanzu fa ita nake jira shi yasa banyi aureba, shi kuwa Mahmoud ba kun masa auren gataba, yanzu dai a dena cewa Fadilan Mahmoud ace Fadilan Fadil”. Dariya sukayi duka, suna kallon Amina da ta fara hirar tuna rayuwarsu ta baya tun a primary school. Ahmedabad Shiru tayi tana kallon kujerar da mafi yawancin lokacin yake zaune akai ko kwanciya, tun jiya daya fita har yanzu goma na daren bai shigoba. Akwatinsa ta zuba wa ido cike mmkin to me hakan ke nufi, sai kuma ta zauna kan 3 seatter ɗin tare da lumshe idonta, yanayin yadda ya zuba mata ido da yadda ya fitane ya gilmawa ganinta, da sauri ta buɗe idonta sabida ganin yadda idonsa ke zubda hawaye wani na korar wani ya gilmawa ganinta a fili tace. “To dama yana da hawayene shima? To menene yasa baimin mahaifar daya saba ba, baice zai ɓalla min hannuba, bai min tsawa ba, bai harareni ba”. Numfashi mai sanyi ta fesar murya can ƙasa tace. “Ko ya gane ƙarfin zunubin raba uwa da yaranta ne, ko Yah Amin ya tunone shi yasashi kuka”. Ta ƙare maganar idonta na cika da ƙwallan da kawai taji suna zubo mata. Da sauri ta juyo kanta jin kamar mutum ya shigo, ba kowa haka yasa ta kuma tana jan numfashi ƙamshin turarensa ne dake cike a parlour ta shaƙa. A hankali ta ɗan miƙe tsaye. Zama tayi a bakin gadon tare da zubawa Zaid dake gefenta ido, ganin ya buɗe idonsa ya matso kusa da ita tare da cewa. “Appiy Appiy pipiy”. Rungumeshi tayi irin rungumar da take ganin Mahmoud ɗin nayi musu, wanda duk rikicin da sukeyi in ya musu haka a take sukeyin bacci. Kai ya ɗaga ya ɗan kalleta cikin maganin bacci ya kuma cewa. “Appiy pippiy, Ammiy”. Cikin mmkin jin yau yadda ya kira Ammiy ya fita ras kamar yadda suke kiran Appiy ya fita ras. shafa kanshi ta farayi a haka ta samu ya maida bacci ta kwantar dashi. Cikin sanyi ta kuma tashi ta fito parlour saboda tsoron da ya fara diro mata, ƙofar ta rufe ta sa pin ɗin. Washe gari da rana waya take yi da Aunty Saddiqa. “Yau ne za'ayi sisters day gashi Babu ke za'ayi”. Cikin sanyi tace. "Wlh gaba ɗaya hankali na ya dawo gida, nasan yanzu duk kun haɗu ni kaɗaice bani”. Zainab dake kusa da Aunty Saddiqa tace. "To wai dan Allah sai yaushe zaku dawo”. Ɗan guntun tsaki taja cikin sanyi tace. “Nima ban saniba”. Saddiqa tayi saurin cewa. “To ki tambayeshi mana kiji wata kil dai zaku dawo kafin auren Raihana kam dai ko?”. Da sauri Tace. “Auren Raihana ansa rana ne”. Zainab tace. “Eh jiya Hajja Inna tazo da Kawu Kabiru da Bashir ɗinta da iyayensa da kayan aure da sadaki ke harda kayan rufi duk sun kawo”. Da sauri tace. "Yaushe ne akasa”. Saddiqa tace. “Ba nisa dan nima bazan koma Adamawa ba, sai anyi bikin in mun maida Amarya taraba daga nan sai in wuce Yola wata ƙil ma mu dawo tare idan oga ya yarda”. Cikin sanyi tace. “Dan Allah Yaushe ne bikin?”. Salma da yanzu ta shigo ne ta matso kusa da wayar da suka ajiye a gabansu tace. “22 December”. Da sauri ta fara lissafi cikin gyaɗa kai tace. "A in sha Allah kafin nan kam mun dawo, amman Aunty Saddiqa wannan karon zaki daɗe sosai kenan naga fa yanzu auren ya kai 40 days ya rage”. Tana kallon Zaitoon da ta leƙo tace. "Ai da yake Daddy Aslam ya tafi wani cous Pakistan zaiyi wata uku shinefa nima zan sake, yara kuma na barsu wurin mamanshi”. Cikin jin dadi tace. “Nima Allah yasa mu dawo da wuri”. Salma tace. "To ki tambayesa mana”. Tana kallon Zaitoon dake ta ɗan kamo hannunta tana jan tana faɗin Ammiy Appiy! Appiyyyyy”. Ta ƙare kiran sunan da kuka har lau kuma tana jan hannunta da nuna mata hanyar fita parlour da yake ƙofar a rufe cikin jawo hannun Zaitoon tace. “In na ganshi ko, yau kwana biyu kenan ban ganshi ba”. Da sauri Aunty Saddiqa tace. “Kamar ya baki ganshi ba”. Kai ta ɗan jujjuya kana tace. “Aunty Saddiqa zamuyi waya anjima, bari in bawa Zaid maganinsa”. Bata jira cewarta ba ta katse kiran, ido ta zuba musu ganin shi Zaid yana tsaye bakin ƙofar bedroom ɗin yana kiran Appiy. Ita kuwa Zaitoon hannunta take taja tana ta kiran Appiy a jere a jere, cikin sanyin murya tace. “Zaitoon nima ban san inda Appiynku ya shigaba”. Sai kuma ta miƙe tsaye ƙofar ta buɗe suka fito parlour da ɗan gudunsu na yara suka nufi kan 3 seatter ɗin, sai kuma duk suka juyo suna ce mata Appiy, fuska a kwaɓe tace. "Kai wai uwar me zai baku da zaku addabeni”. Tab ɗinsu ta miƙa musu ta zauna kusa dasu, ganin sun ɗan fara wasa. Kiran Sa'ad da ya shigo wayar Yah Amin ɗin da ya bari kan Centre table ɗin ta zuba wa ido, har ya katse bata ɗauka ba, numfashi mai sanyi ta fesar ganin su Zaid ɗin sunyi bacci a wurin. Washe gari da safe waya take yi da Ummi, Murmushin Ummi tayi tana kallon jikokin nata. “Fariyda ina Appiy nasu suke ta kiransa, ni yau kwana uku kenan banyi magna da shiba”. Cikin mmki take kallon Ummi sai kuma ta ɗan kalli akwatinsa zuciyar ta na harbawa tace. "Ummi to ki kira layinsa mana, ya bar wayar Yah Amin ɗin a parlour ne”. Tana ɗan kallon Amina data matso Ummi tace. "Ai layinsa ma baya tafiya Fariyda”. Sai kuma tayi saurin kallon Amina da tace. “Nima nayi ta kiransa baya shiga, kin san dama shi WhatsApp kuma yana daɗewa bai leƙaba”. A hankali ta sauƙe nannauyan ajiyan zuciya cikin sanyi tace. “Hummmm”. Daga nan bata iya ƙara cewa komai ba, baƙin da suka shigo Parlour Ummin ne yasa suka katse kiran. Tunda ta idar da sallan magrib take zaune bisa sallayar yau dare na huɗu kenan da tafiyarsa. Zaid daya matso bakin gadon yana riƙo wuyanta da fadin Appiy. Appiy. Ammiy Appiy, Zaitoon dake kwance a ƙasa a gabanta itama ta kama Appiy. Cikin sanyi murya ido cike da tsoro tace. "Na shiga uku na”. Wayarta ta jawo tare da kunna Wi-Fi Amina ta kira, cikin sa'a kuwa bugu ɗaya ta ɗaga. Fariyda ya dai”. Ta tambaya tana kallon yadda take ta kiciniya da yaran, da suke ta kuka da kiran Appiy, cikin sanyi tace. “Aunty Amina nifa ina jin tsoro”. Da sauri tace. “Tsoro kuma Fariyda to ina Mahmoud ɗin”. Kai ta sunkuyar tare da cewa. “Yau kwana uku fa cib ban ganshi ba, gashi har yanzu bai dawoba kuma kunce bakwa samunsa a waya”. Cikin tsaro Amina tace. “Ban ganeba Fariyda kiyi min bayani”. Cikin sanyi tace. “Faɗa mukayi kuma ya fita yana kuka, har yanzu kuma bai dawoba, gasu Zaid nata min kuka suna kiransa, kuma bai dawoba yauma”. Ta dire mgnar cikin rawan murya ido na cike da ƙwalla”. Da sauri Amina tace. “innalillahi bari in tambayi Abba ko sunyi waya dashi, dan har su Salim ɗazu da suka zo ɗaukan abinci sunce basa samunsa, ke kuma ki kira driver ku kiji ko akwai inda ya kaishi”. Daga nan ta katse kiran. A parlour Abba ta samesu bisa alamu yanzu ya dawo sallan isha. Ummi da Goggo Dada sai Sulaiman da tarin fufun goro a gefe da alamu na ɗaurin auren Salim ɗin ne gobe jumma'a. Shiru Abba yayi yana sauraron jawabin ta, kai ya jinjina cikin shiga tunani yace. Baban nawane yayi fushi ya bar gidan, yau kwana uku, hmmmm to lallai kuwa babban faɗane da yafi duk faɗa da sukeyi, fushi har ya bar gidan ya bar su Zaid”. Cikin tsoro Goggo Dada tace. "To me ya haɗasu?”. Kai Amina ta jujjuya alamar bata sani ba. Ummi kuwa ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe tare da cewa. “Lallai koma menene abu mai zafi ta gaya mishi ko tayi masa, irin zafinda bazai iya komaiba sai hawaye Mahmoud dai yayi hawaye kan abu lallai lamarin babbane kuma lamirine mai ƙara ɓata komai a cikin zamansu, abinda muke fata bazai taɓa samuwa ba, na san waye Mahmoud da irin zuciyarsa duk abinda ya sashi kuka to wlh ya barranta dashi kenan”. Da sauri Sulaiman dake ta gwada kiransa baya shaga yace. "Ni matsalata ina yake wanne hali yake ciki? Gashi har yanzu layinsa baya tafiya”. Kai Abba ya jinjina tare da cewa. “Kada ku damu, duk inda Mahmoud yake a doron duniya baya wuce adadin kwana uku duk rintsin halin da yake ciki zai nemeni zamuyi magna, in dai yau kwana uku kenan in sha Allah zuwa safiya zai kirani”. Daga nan yace suje suyi harkokin gabansu. Suna fita ya miƙe ya shiga bedroom ɗinsa, alwalar kwanciya yayi tare da yin nafila kana ya ɗau Qur'ani ya fara bita. Hasken da wayarsa keyi ne yasa yayi saurin kai ƙarshen suratul yaseen da yake, ya jawo wayar. Ganin kiran Mahmoud yasashi amsa kiran da sauri, cikin sauƙe numfashi yake amsa gaisuwar Mahmoud ɗin da tambayar Ummi da Goggo Dada Gyara zama Abba yayi saboda jin Mahmoud ɗin yayi shiru, cikin sanyi yace. "Babana kayi shiru, ko bacci kakeji”. Cikin sanyi yace "A'a Abba ina jinka”. Cikin fahimta irin ta uba da ɗansa da yayi gadon halinsa yace. "Nima ina jinki?”.Cikin sanyin muryar can ƙasan maƙoshinsa yace. “Abba tambaya ce nake so inyi kuma na rasa wanda zan tambaya, dama ace da Yah Amin na raye shi zan tambaya”. Cikin sauri da rauni Abba yace. “Tambaye ni Mahmoud faɗi ina jinka duk abinda Aminullah zai maka fiye dashi zan maka ai”. Cikin ƙoƙarin danne rawar da muryarsa keyi yace. “Abba wai menene ke sa a cewa mutum nakasashshe wanda ba cikekken mutum”........... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 45 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Numfashi mai nauyi Abba ya fesar saboda jin Mahmoud yayi shiru, alamun amsa yake jira, cikin tausasa lafazi yace. “Nakasa tana nufin mutumin da wani sashi na gangar jikinsa yake da tawaya, kamar ƙafa! hannu! ido! kunne!”. Murya na rawa yace. "Abba kuma duk mai wata makamanciyar wannan ba cikekken mutum bane”. Da sauri Abba ya fara girgiza kai kamar suna tare yace. “A'a Mahmoud cikekken mutum ne mana, sai dai bashida cikakkiyar halitta shi yasa za'a iya kiransa da nakasa dan tauyeyyen halittar shi”. Zuwa yanzu muryarsa ta fara disashewa cikin rawan da muryar tasa take yace. “Abba kenan nima nakasashshe ne, ban cika mutum ba, tunda naksata ma ai tafi ta hannu! da ƙafa! da ido! da kunne! tafisu illa da nakasa rayuwar mutum, amman ai Abba bani na ɗaurawa kaina ba ko? Allah ne ya ɗaura min duk da nasan na saɓa masa da lafiyar da ya bani a baya na kasance ma”. Cikin kamala Abba ya fara jujjuya kai yana faɗin. "Kul Mahmoud kada kace komai, ka tsaya iya Allah ne ya ɗaura maka, kuma jarabtace zaka kuma cinyeta in sha Allah, kada kace komai kayi haƙuri, shi Allah gafurun ne kuma rahimunne”. A hankali Ummi ta zauna gefen Abba kib dashi, fahimtar da Mahmoud yake mgna ne yasata sauƙe numfashi mai nauyi Shi kuwa Mahmoud Da sauri ya fara magna cikin fizgo mgnar da rawan murya yace. "Abba dan an min gorin banda lfy bazan haihuba ni ba cikekken mutum bane bazai sa in butul cewa Allah ba na godewa Allah a hakama da ya bani rai da lfy, Allah ne kaɗai fa yasan adadin mutum nawane suka mutu a wannan iftila'in ni kuwa ya barni da rai da ji da gani da tafiya, kawai dan ya nakasa min sashin da rasashi ya zame min al'khairi ya hanani saɓa masa ai bazanyi kuka ko ƙorafi ba. Matsalata ɗaya ce da kuka ƙi yarda da mgna ta, kuka bi ta Yah Amin da yafaɗa cikin zafin fitan rai kuka haɗani da abinda zai iya sawa inji cewa Allah ya tauye min halitta ta”. Cikin cushewar tunani Abba yace. “Mahmoud ka raunata min zuciya zaka sani hawaye, yanzu kana inane”. A hankali yace. “Kayi haƙuri Abba kada kayi min kuka, ina Kerala ne naje ganin Dr Avinash”. Cikin sanyi Abba yace. "Yaushe zaka koma, dan hankalin Fariyda ya tashi itace ta gayawa Amina bata san inda kake ba, ga can su Zaid nata kuka da kiranka, tace baka gaya mata ina zakaje?”. Cikin danne zuciyarsa yace. "Eh gobe zan je dan zan maida Zaid wurin Dr Imran Patel zai ƙara dubashi”. Cikin taussa lafazi Abba yace. "Allah yayi maka al'barka, ya rufa maka asiri duniya da ƙiyama, Allah ya raya maka yaranka yayi musu al'barka”. A sanyaye yace Amin kana daga nan sukayi sallama. Da sauri Ummi tace. “Yana ina ne wai? Me yake gaya maka”. Cikin girma Abba yayi mata bayanin yadda sukayi dashi, A sanyaye tace. “Yanzu dai na gama gamsuwa Mahmoud bai samu lfy ba, kuma bazai iya zaman aureba, tunda aka fara wannan ta ƙaddamar a tsakaninsu bamu da wata madogara a haɗasu zaman aure”. Cikin karaya Abba yace. "Shike nan ni kuma haka Allah ya ƙaddara min kan yarana. Allah na tuba ban butulce maba wanima bai taɓa haihuwar ba”. Ahmedabad. Cikin sanyi take kallon Amina murya a sanyaye ido cike da hawaye tace. “Driver yace min Airport ya kaishi Amman bai san jirgin ina ya shigaba, kuma shima tun ranar basu sake yin mgna da shiba”. Shigowar Ummi ɗakin Goggo Dada inda Amina ke zaune tace. “Da Fariyda ne kuke mgna”. Da sauri ta miƙa mata waya tare da cewa. “Eh Ummi itace gata taƙi bacci ita kuka su Zaid kuka”. Da sauri ta saki wani raunataccen kuka murya na rawa tace. "Ummi ban san inda ya tafi ba, kuma har yanzu bai dawoba, gasu Zaid ma sunƙi bacci sai kuka sukeyi suna kiransa, ni kuma bansan inda yajeba, ba kowa sai ni dasu tsoro nakeji ban san ina zanje in nemoshi ba”. Cikin mmki Ummin ke kallon yadda take sheshheƙan da zubda ƙwalla cikin murmushi tace. “Ba komai Fariyda yanzu yayi waya da Abbanku, yana lfy ba abinda ya sameshi K...”. maganarce ta maƙale mata a maƙoshi jin sautin nannauyar ajiyar zuciya da Fariyda ta sauƙe ta lumshe idonta ta buɗe gami da cewa. “Alhamdulillah”. Aminace tayi dariya gami da cewa. “To sai a bar ni inyi bacci a lallaɓa min yara tunda anji labarin inda Habibi da'iman yake”. Baki ta taɓe tare da yin ƙasa da murya yadda Ummi da Goggo Dada da suka nufi parlour bazasu jiba tace. “To ni me gamina dashi, yaje yayi ta yajinsa mana in yaga dama kar ya dawo ya jira ayi bikonsa, tunda yaji yayi, ni tausayin Ummi da Abba ne ya hanani nitsuwa Yah Amin ya tafi shima ɗan bala'in sarkin faɗa ace babu shi ai zuciyar Umminmu zata tsaya, ga kuma su Zaid suna damuna da kiransa, in babushi zasu zama marayun gaske shiyasa hankalina ya tashi ina tsoron su rasashi”. Da sauri ta katse kiran jin Goggo Dada na cewa. “Oh wato ke banda ke a damuwar rashinsa”. Anan akan sallayar ta kwanta kusa da su Zaitoon da ta samu bacci yayi gaba dasu. Kano Washe gari da safe Ummi zaune dasu Mamy a parlour ta, Aunty Amarya ce tace. "Mu ai tun jiyan mukaso zuwa, ganin dare yayine yasa muka haƙura, to ta kira Saddiqa ita kuka su Zaitoon kuka wai kwana hudufa ba'a ga Mahmoud ba sannan kuma bakwa samunsa a waya, harda cewa wai kada ace ita ta batar dashi”. Dariya Amina tayi tare da cewa. “Yoh in dai bai badda ita ba ai bata badda shi ba”. Nan dai sukayi yar hira kana Dr Nasir ya tafi dasu. Ahmedabad Harara ta liƙawa akwatinsa sai kuma ta ɗan jawoshi gabanta, buɗe zip ɗin tayi. “Shmhummm”. Taja dogon numfashi sabida ƙamshi turarensa daya buɗe mata hanci ido ta zuwa kayan saboda ganin zip box hawa-hawa a cikin akwatin da alamu komai da wurin zamansa, box na firƙo ta buɗe kaya baccinsa dake jere a ciki wanda suke a wanke a goge, ɗagawa ta farayi a hankali tana ajiyewa kan kujera, wasu tattausan gajeren wondo da yar top ɗinsa mai guntun hannu nevy blue masu masifar kyau da taushi ta ɗan ware tare da, sunsunarsu ta mannasu kan fuskarta ƙamshinsu da laushinsu yasata warware su, a fili tace. “Wlhi ɗaukesu zanyi duk abinda zai faru ya faru”. Sai kuma ta buɗe ɗaya zip box boxers ɗinsane da singlet ɗinsa suma wanke ƙal a goge sai dai su ƙamshisu ba irin na jikin kayan baccinsa bane, wani irin sassayan ƙamshine mai shiga zuciya sukeyi. ɗaya ta kuma buɗewa glass's ɗinsa ne da agogonshi da ring sai car keys guda biyu. Da sauri ta buɗe na kusa dashi, turarukan sane da man shafawansa na jiki da kai kusan kala uku-uku, sai kum ɗinsa da suke cikin paket ɗinsu gefenshi kaɗa taga ƙaramin box ta buɗe brush da Makilin ɗin one family na yayan strawberry. Sai sabulun guda uku da ba'a buɗeba komai masu masifar tsadar gaskene a ciki. Manyan ta fara buɗewa ganin kayan sawansa ne a ciki ɗaya wondunan jeans ne na kansa rigunan ɗaya kuma jompa ne guda biyu sai suit kusan uku, sai ɗaya kuma 3 quarter ne a ciki da rigunansu, da pajamas fara maidawa tayi bayan ta cire turarukan nasa biyu ta bar mai ɗaya. “Mutum sai ƙa'ida komai da ƙa'idar wurin zamansa”. Rufe wa tayi gami da maidashi wurin zamansa. Kan gado ta ajiye riga da wondon, da turarukan wanka ta shiga, tana fitowa tayi sallan azahar, mai kawai ta ɗan shafa ta gyara gashin kanta ta tubkeshi da ribbon ɗin ba ta kitse jelarba, ta fara saka kayan, murmushi mai sauti tayi lokacin da ta tsaya gaba dressing mirror, ganin yadda rigar tayi mata ruwa-ruwa sai wondon kuma da ya cika cib da hips ɗinta, wondon iya karsa guiwowinta, wuyan rigar da yayi mata sakayau da faɗin rigar ya taimaka wurin bayyana ƙirjinta dake tsaye, haka kuma yasata jinta so Comfortable sosai kayan suka mata daɗi a jikinta turarensa ta fesa a karo na uku dan ƙamshinsa da yake ƙara sata fesawa. Shiru Abba yayi ya bada hankalinsa da nitsuwarsa duk ya maida kan Ummi da da take labarta mishi irin zaman da Mahmoud yakeyi da Fariyda tun zamanin da take tare da Aminullah da irin rashin shirinsu da saɓanin da suke samu, har ma da yadda suke zaman bayan an musu aure jin tayi shirune alamar ta dire mgnar tatane, numfashi mai nauyi ya fesar tare da kallon Ummi yace. “Kina nufin ko abincinta bai taɓa ciba, baya mata mgna, baya shiga ɗakinta,”. Cikin sanyi tace. “Hmmm wannan ma ya isa ya tabbatar da cewa Mahmoud fa bai samu lafiya ba kamar yadda Aminullah yayi tsammanin har ya gaya maka, sam babu mace a rayuwar Mahmoud kai ka san waye Mahmoud da ace lafiyarsa ta samu da tuni labarin ya sauya dan tabbas da yace ayi mishi aure dan ko yana sonta in dai kamar da zai dawo mace ɗaya bazata iya da shiba, wata ƙil ma da yanzu yayi mata biyu a dai halin ɗanka da halittarsa da ka sani, ka kuma ji da bakinsa ya faɗa ma irin kalaman da Fariyda ta faɗa masa waɗanda sune ƙarshen tabbacin har yanzu bashi da lfy zaman aure da ita kuma cutarwa ne a shari'a”. Cikin tsaida matsaya Abba yace. “Dole mu raba auren nan kamar yadda muka haɗashi dani da Malam Ibrahim, In sha Allah in sun dawo zan sashi ya rubuta mata takardarta”. Cikin sanyi jiki Ummi tace. “Duk da bana son rabuwa da Fariyda amman dole in haƙura tunda ɗana baida lfy mai lfyar kuma Allah ya ɗaukesa, tabbas kam nayi rashin surka mai wuyar samun irinta a wannan zamanin ta zame min kamar ƴata ta cikina, koda Mahmoud nada lfy samun irin Fariyda a wannan zamanin da matan ƴaƴa suka tsani iyayen mazansu da wuya”. Ta ƙare maganar hawaye na tsilalowa mata. Ahmedabad. Da sauri ta nufi parlour ba tare da ta ɗaure kantaba saboda jin kukan Zaitoon. A hankali ta tsuguna kasa da ita ganin cikin bacci tayi ihun tofi ta farayi mata, sai kuma tayi saurin juyowa saboda jin an buɗe ƙofar parlour. Ya maida ƙofar ya rufe tare da juyowa ya nufi tsakiyar parlour dake cike da haske wutan da duk ta kunnasu dan tsoro. Ido cikin ido sukayi dashi, janye idanta tayi daga cikin nasa tayi ƙasa da kanta. Sama da ƙasa ya kalleta fuska a haɗe ya ƙaraso cikin parlour, riƙe da ɗan madaidaicin travelling box sai briefcase ɗinsa dake kafaɗarsa. A hankali ta ɗan matsa baya kaɗan tare da cewa. “Ina yini”. Ko ƙala bai ce mata ba sai idon daya kafeta dashi, jin bai amsa bane yasa ta ɗago kanta ta kalleshi ganin irin kallon da yake mata ne yasa tayi saurin juyawa da nufin barin wurin. Da sauri ta rumtse idonta saboda jin yadda ya damƙi jelar gashi kanta da bata kitseba ya jawota baya kusa dashi murya a daƙile yace. “Kayana? turarena? Takalmina”. Da sauri ta kai hannunta kan gashinta ta fara ja, gami da faɗin. "Wayyo Allah kaina zai tsinke fa”. juyota yayi gabansa suna fuskantar juna murya a kausashe yace. "Waya baki izinin taɓa min akwatina? Ni mate ɗinki ne da zaki samin kayana fa? Don kinga kinsa takalmina banyi mgnaba na bar miki su shine har zaki buɗe min akwati kiyi min sata”. Da sauri ta fara jujjuya masa kai ido cike da hawaye dan zafin jan gashinta da yake ƙara ja sabida suɓalewa da yakeyi dan sulɓinsa. “Wato ke burinki dai in mutu kamar yadda Yah Amin na ya mutu, nima shine burinko to sai ki bari sai na mutum kafin ki taɓa min abina amman ina raye kam baki isaba”. Tana yarfa hannunta cikin rawan murya tace. "Wayyo Allah kaina kayi haƙuri dan Allah kaina zai tsinke”. Cikin zare mata manyan idanunsa yace. “Meyasa zaki samin kayana”. Ido na cikowa da kwalla tace. “Kaya nane yayi datti, mai wanki baizo ya kwasa ba”. Yana kallon fuskarta yace. “Ke dama kin damu da ayi miki wanki ne dattin yana damunki ne, akan me zaki samin turarena” Da sauri tace. “Ni dai bansa turarenka ba, wanda Sa'ad ya kawo min na saka sai dai in na jikin rigar kaji”. Da sauri ta rumtse idonta da karfi saboda ganin yadda yake kusanto da kanshi kanta, numfashi mai ƙarfi ta sauƙe jin hancinsa kan fatar wuyanta. Buɗe idon ta kumayi da sauri sabida jin yadda ya cukuikuye gashinta da karfi haɗi da cewa. “Ƙarya kikeyi wanna turarenane, akan me zaki fesa min turare”. Cikin ruɗewa murya na rawa tayi rau-rau da ido tace. "To ya zanyi kace min kar in sake saka turaren da Sa'ad ya kawo min warin ƴan bori yakeyi, ni kuma turarena ya ƙare shi yasa na fesa naka, kuma shima yanzune kaɗai na saka fa”. Bakin rigar ya riƙo tare da cewa. “Cire min kayana tunda ba ke kika saya min ba, tuɓe”. Ya ƙare maganar tare da jan rigar sama da sauri tasa hannunta duka biyu ta fara kiciniyar ƙwace ƙasan rigar da ya riƙo ɗin tanayi tana haɗawa da magiya, ni ka barni zanje in cire maka shi, ko ta kanta bai biba hannunsa yasa ya janye rigar, da sauri ta kuma rarumo ƙasan rigar duka ta haɗe ta cukuikuye ta lanƙwaɓe kai tuni ido ya raina fata ganin yadda ya tsareta ya hanata gaba ya hanata baya cikin daƙilelliyar murya yace. “Cire min kayana ko in ɓalla miki ƙafa”. Tana ƙara matsawa ganin ya sunkuyo tace. “Ba komai fa a jikina”. Kafaɗa ya ɗaga tare da buɗe hannu alamun ko a jikinsa kana ya ɗan sunkuyo rigar ya kamo daga ƙasa yayi sama dashi, da ƙarfi ta rumtse idonta da tuni suke zubda ƙwallan tare jan wani irin hautsinenne numfashi lokacin da taji ya......... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 46 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Lokacin da taji ya sake rigar tare da tureta can gefe da sauri ya sunkuyowa jin Zaid na riƙo ƙafarsa tare da faɗin. “Owo Appiy”. Yana faɗin haka Zaitoon na buɗe ido, kusan a tare ya rungumesu dan tana buɗe ido tayi kashi, wuyansa suka maƙale a tare da fara yin dariyar farin cikin daya cire kasalar bacci daga jikinsu. Kissing nasu ya farayi tako ina, yanayi yana sunsunar ƙamshi jikinsu gami da faɗin. “Yah Salam my Happiness kunyi missing Appiy ko”. Sake rungumesu yayi tare da matsesu a jikinsa ganin yadda suke ta maƙalƙale wuyansa. “In sha Allah zamu raye tare, babu abinda zai rabamu, bazan ƙara yin nesa da kuba”. Yayi magnar yana kallonsu Ganinsu fes-fes gwanin burgewane ya sauƙe numfashi saboda babu wani alamun tawaya ko yunwa ko datti. Ita kam Fariyda tuni ta shige bedroom, jiki na karkarwa ta zauna bakin gado bugun zuciyarta dake bugawa da sauri da sauri take saurara tare da jin zufa duk da sanyin AC. “Lallai ma na yarda wannan baida farillan mutunci bare sunoninsa kenan nufinsa tsirara zai min kawai dan nasa kayansa.” a fili tayi magnar yayinda zuciyarta ke duka tara-tara, kayan ta kalla cike da jin dadinsu a jikinta, idon cike da hawaye tace. “Allah sarki Yah Amin shi in yaga nasa abinsa ma daɗi yakeji wannan mai fuskar Migambon kuma tsirara zai min dan tsabar rashin mutunci. Shine abinda take faɗi a zuciyarta. Shi kuwa Mahmoud tuni ya fita dasu Zaid. Zaune yake a office ɗin Dr Imran Patel, a bisa manyan sofa dake tsakiyar office ɗin. Cikin mmki yake kallon Mahmud ɗin bayan ya tambayeshi me ya hanasu zuwa da safe, yace masa ai baya gari yaje Kerala ne ɗazu ya dawo, tambayarsa me yaje yi a Kerala yasashi ce mai Dr yaje gani. Yana ɗan kamo Zaid tare da fara cire masa pampers yake tambayarsa wanne Dr yaje gani. “Dr Avinash”. Mahmoud ya bashi amsa a taƙaice. Da sauran Dr Imran Patel ɗin ya bar abinda yake yi tare da maida kallonsa kan Mahmoud gami da tambayarsa kanshi ya kaine? Ko wani yaje dubawa? Meke damunsa? Tun yaushe yake ganin Dr Avinash ɗin. A taƙaice yace masa shekaru goma kenan yanzu, yana kafeshi da ido ya nuna Zaid da Zaitoon yace. “Yaranka ne?”. Kai ya gyaɗa masa cikin ƙosawa. Da sauran Dr Imran Patel yace. "Biological kids?”. Banza yayi masa, cikin sauƙe numfashi ya kuma tambayarsa a hankali yace masa yaran yayansa ne. Sai kuma ya kalli Dr Imran ɗin da ya jawo wayarsa ɗan lallatsa wayar yayi tare da kaita kunnensa alamar kira sai kuma ya kalli Mahmoud ɗin yace. “Dr Avinash ubane a gareni babban ɗansa Aryan abokina ne, tare mukayi karatu, wasu lokuta kuma mamata ita ke tai maka masa da magungunansu na Chaina wurin warkar da masu irin larurar da take kaisu wurinsa, zan tambaye shi matsalarka da sunanka zai min bayani, tunda har kace 10 years kana ganinsa inaga matsalar babbace in ka yarda zan haɗaka da Dr Sarala”. Cikin sauƙe numfashi ganin ya kuma kiran dan na farkon ya tsike ba'a ɗaga bane yasa Mahmoud ɗin lumshe idanunsa a hankali yace. "Waye Dr Sarala?”. Yana ɗan gyara zama yace. "My Mom ita asalimta yar Chaina ce, babbanta babban mai bada maganin gargajiya ne da Chaina ke alfahari dashi, ta gaji babanta fiya da duk sauran yaransa, suna bada mgnanin ko wanne irin ciwo amman ita tafi ƙarfi wurin bada na maza yara da manya masu irin matsalar dake kaisu irin wurarenmu da wurin Dr Avinash”. Jin anyi picking call ɗin nasa ne yasa ya maida hankalinsa kan Dr Avinash ɗin dake masa magna. Sunan Mahmoud ya faɗa masa wanda yana faɗa Dr Avinash ɗin ya ganesa sabida tsawon shekaru goma suna tare yasa yayi masa farin sani, tambayarsa yayi me matsalar Mahmoud, amman sai yace dole sai Mahmoud ɗin ya amince kafin ya faɗa masa sirrinsa haka yasa ya bawa Mahmoud ɗin waya yana ƙara ce masa. "Ina so zan taimaka maka kaga Dr Sarala in sha Allah in dai ta baka mgni kayi amfani dashi to komai zai wuce in kuwa bai wuceba to kawai sai dai ince maka ka haƙura da neman mgnani kawai a rayuwarka”. Amsar wayar yayi sukayi magna kusan 6 minute to 23 seconds kana ya miƙawa Dr Imran Patel ɗin wayar. Cikin sauƙe numfashi Dr Imran ɗin yayi shiru yana sauraron bayanin da Dr Avinash ɗin ke masa, kusan 18 minutes sukayi kana ya katse wayar tare da cewa, juyowa yayi yana kallon Mahmoud ɗin yace masa Dr Avinash ɗin zai turo mashi dukkan bayanan lafiyar Mahmoud ɗin dama iya adadin nakasarsa duk ya gani a system nashi. Ido Mahmoud ɗin ya zuba masa jin yana faɗin. Zai duba duk files ɗinsa zai nazarcesa kuma zai haɗa mamansa da Dr Avinash ɗin ya mata duk bayani, in sun gama zai zo ya ɗaukeshi suje har gida wurinta. Miƙewa Mahmoud ɗin yayi yana mai jawo hannun Zaitoon ya nuna masa Zaid alamun ya dubasa, kan gadon dake gefen wurin ya kwantar dashi gami da fara yi masa gwaje-gwaje da latse-latse da dube-duben da ya tabbatar mai da lfyar Zaid ɗari bisa ɗari. Mahmoud dake gefensa ya nunawa ɗan kaciyar Zaid ɗin da ya tashi tsaye cir yana ɗan harbawa irin ta lafiyayyun yara. Hamdala yayi tare da tabbatar masa Zaid bashi da wata sauran matsala da zatayiwa mazantakansa barazana ya samu lfy dari bisa dari. Magunguna ya rubuta musu a take ya tura pharmacy ɗinsu ta system, jim kaɗan da turawa sai ga wata Nurses da ta shigo musu da ladar magunguna, amsa yayi ya yi masa bayanin yadda za'a bashi, cikin jin daɗin warakar Zaid ɗin ya rungume Dr Imran Patel ɗin kamar yadda shima ya rungumeshi, kafaɗarsa ya ɗan buga yace. "Na gama da matsalar ɗa, sauran ta uba itama in sha Allah Dr Sarala zata medashi garay fiye da 10 years back”. Ɗan lumshe idonsa yayi tare da jin wani tsammani na musamman a cikin rayuwarsa ya ɗan motsa lips ɗinshi a hankali yace. “Issue nafa is very very Dangerous”. Cikin jinnina kai gami da tuno ɗan bayanin da Dr Avinash yayi masa na sanadin samun matsalar tasa yace. "In sha Allah zamu gwada”. Washe gari da safe bayan ta tafi Restaurant ɗin hotel ɗin dasu Zaid, Video call yake yi da Sulaiman Salim da Dr Fadil da Usman da dai sauran abokansu dan yau ne za'ayi dinner ɗin Salim da Salma duk parlour cike yake da abokansu wasu tun na primary school wasu na Secondary school wasu wanda sukayi karatu dasu a Texas ne. Yahaya ne ya leƙo fuskarsa cikin tsareshi da ido yace. “Kawai ina shiga Airport a Lagos sai ga Idaya”. Da sauri ya rumtse idanunsa sai kuma ya buɗesu jin Yahaya nace masa. “Tunda ta ganni ta tsareni da tambaya dole na faɗa mata auren Salim zanzo.” Da sauri Hadi yace. “To kenan tana cikin Kano dan tabbas naga wata a hotel ɗinmu da muka fara sauƙa kamar ita”. Yahaya ne yace. "Eh tana nan da zata zo auren ma jin Mahmoud baya nanne yasa tace bazata zoba, amman ta matsa min wai in kaita gidanku”. Da sauri Sulaiman yace. "In kana yiwa Allah da Manzonsa da darajar iyayenmu kada ka kai mana idaya gaban iyayenmu, duk zuriyarmu bama fata da burin ƙara ganin fuskantar ko jin sunanta bama so, ita da Sara, wlh zuciyar Abba dasu Ummi zasu iya bugawa in sun ganta”. Da sauri Yahaya yace. "Wlh bazan kaita ba, dan nasan irin illar da tayiwa Mahmoud a school”. Numfashi mai nauyi Mahmoud ya fesar cikin yiwa Salim kallon takaici kana ya kauda mgnar da cewa a bawa Hadi waya, nanfa suka ɗan gaisa dasu ɗaya bayan ɗaya”. Yana katse kiran ya ɗauki wayar Yah Amin da Sa'ad keta kira ba ƙaƙƙautawa ba yabo ba fallasa ya amsawa Sa'ad ɗin sai kuma ya ɗanyi shiru yana sauraron duk ƙorafinshi da magiyarsa cewa Fariyda fa bata bashi number taba kuma bata yin mgna ko an bata waya in ya kira, gyara riƙon wayar yayi jin Sa'ad ɗin ya gama mgnarsa yana lumshe ido cikin yaƙinin sanin abinda ya gayawa Abba dole ne zai datse igiyar auren da suka ƙaƙaba mishi da kansu. “Sa'ad nifa ba sonta nakeyi ba, amman kuma ina gudun saɓawa iyayena akanta, shiyasa nake tunani kafin yanke shawarar komai. Alhamdulillah yanzu inada tabbacin iyayenmu da kansu zasu raba auren kamar yadda suka haɗa bamu saniba haka zasu raba aure. Dan haka kayi haƙuri ka daina damuwa da kiranka da bata ɗagawa, da rashin yin waya da ita, next week zamu koma. Kuma muna komawa zasu bani umarnin sakinta kamar yadda na tsara, ina sakinta da kaina zan gaya maka, sai kazo da iyayenka a nemi auren a gaban iyayenta dan haka kada ka damu, ka daina takurawa rayuwata da kira ni zan nemeka in lokacin yazo”. Cikin tsananin jin dadi Sa'ad ɗin yace. "Ngd amman zan rinƙa kiranka muna gaisawa”. A daƙile yace. “Ba buƙatar haka”. Daga nan ya katse kiran yana mai jaddadawa kansa ana bashi umarnin sakinta yana bata takardar zai gayawa Sa'ad ɗin. Bayan kwana biyu zaune suke a cikin garding ɗin gidansu Dr Imran Patel, wanda garding ɗin bawai na kayan marmari bane da ƴaƴan itatuwa ba, zalla tsirraine na magungunan gargajiya da jijiyoyin da gadalulluka irin na ƙasar Chaina da wasu nan na. India wasu ma na Afirca ne wasu nada ya'yan itace wasu babu, Miƙewa tsaye tsohuwar bachainiyar mahaifiyar Dr Imran da ta gama jin dukkan bayanan da ɗan nata yayi mata da ƙarin bayanin da Mahmoud ɗin ya ɗanyi mata, yan ƙananan idanunta da suke kamar babu ta ɗan fidda tare da kallon Mahmoud ɗin sama da ƙasa, hannunta tasa jikin wata yar guntuwar bishiya ganyeta ta tsinko a ƙalla goma, Dr Imran ta miƙawa su tap ɗin dake wurin ya buɗe ya wonkesu fes tare da sasu cikin plate. Amsa tayi ta miƙawa Mahmoud ɗin tace ya cisu haka, da mmki yake kallonta, a ranshi yake mgnar zuci, Sufa waɗannan illarsu kenan su cin komai, Allah yasa ma kada ta kwaso wani ƙwaron tace inci” Jin tana jaddada masa yacine yasa ya ɗan kalli ganyen irin masu laushin nanne kuma sun wonku fes sai sheƙi suke yi, a hankali ya sunkuya ya ƙara wankesu kana ya ɗauki tsilli ɗaya ya ɗan datsi gefensa ƙara kallon ganyen yayi sabida jin yadda ɗanɗanonsu da garɗi-garɗi gami da ɗan gafi-gafi kaɗan ya fara bin jijiyoyin harshesa da gudu suna gilanwa cikin duk jijiyoyin jikisa manya da ƙanana. Sunkuyawa tayi ƙasa wani yaɗon ganyen me haɗe da jijiya jijiya ta ɓallo da ƙarfi, ta bawa Dr Imran amsa yayi ya wanke da sauri ya miƙawa Mahmoud tare da cewa ya manna bakin jijiyar a harshensa. Ganin yadda ya wankeshi ne da yadda wani farin nono ke tsatstsafowa bakin jijiyar ne da sani likitane na musamman yasa ya amsa tare da mannawa kan harcensa, da ƙarfi ya rumtse idanunsa tare da damƙe hannunsa saboda jin yadda jijiyoyin hannunsa suke mimmiƙewa. Ita ko Dr Sarala kai ta jujjuya cikin taraddadi da rashin yaƙini samun lfyarsa sabida ganin abinda take son ganin ya miƙe bai miƙeba, a hankali taci gaba zagayawa dashi cikin ɗan labun gonar maganin tana tsinkan ganyayyakin da jijiyoyin tana bashi wasu yaci tace ya haɗiye wasu tace ya manna a harshe wasu tace ya tauna ya tsotsi ruwan kamar jikin asuwaki ya tofar da diddiga. A hankali ya zauna kan kujerar bayansa yana mai jin cikinsa na hautsinewa saboda ciye-ciyen ganye. Wasu data wanke ta fara yankawa siri-siri ta wankesu fes ta sasu a wani ɗan roba mai kyau ta rufe ta miƙa mishi tana faɗin duk abinda zaici ya rinƙa daurawa a kai. Gobe da yamma su dawo kamar yanzu....... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* PAGE 47 NA *Aysha Aliyu Garkuwa* Numfashi mai sanyi ya fesar lokacin da ya shigo cikin parlour, zama yayi yana mai lumshe idanunsa saboda yadda yake jin cikinsa kamar ahautsine kamar mai jin amai. Ledan hannunsa da ke ɗauke da tambarin Agora mall ya ajiye kan Centre table ɗin gabansa, sai kuma ya maida bayansa ya jingina da jikin kujerar, Riƙe da kayansa ta fito parlour jin motsinsa ne ya tabbatar mata da dawor nansa, gefenshi ta ɗan tsaya tare da miƙo masa kayansa murya can ƙasa tace. “Ga kayan naka”. Banza yayi mata, sai ma ƙara rumtse idanunsa da yayi dan jikinsa dake tsuma yake yi ta ciki. “Ga kayanka”. Ta kuma faɗa hakan ne yasashi buɗe ido ta gefen idon ya ɗan kalleta, ɗan gajeren tsaki mai sauti yaja yace. “Nine zan sake sa kayan da kika gama jagulawa, kin buɗa min wondo, ki wani cemin ga kayana, sai ki riƙe kije kiyi ta sawa har iya tsawon rayuwarki”. Ido ta zuba mishi ganin yana miƙo mata ledar daya shigo da ita tare da cewa. “Gashi daga yau karki sake samun turarena, kai karma ki sake kallona ni da kayana ma bare ki taɓa min, in kuma zakici gaba da yi min satane Bismillah”. Sassayan ƙamshin dake fitowa a ledar ne yasata amsar ledar tare da juyawa ta koma ciki da kayanshi a hannunta, har saida taje bakin ƙofa ta ɗan juyo tace. “Na gode”. Baki ya taɓe tare da meda kanshi ya jingine gami da binta da ido har saida ta ɓacewa ganinsa ya lumshe idonsa. Da sauri ta lumshe idanta tana mai ƙara jan wani sassayan numfashi shaƙar ni'imtaccen ƙamshin turarukan masu ɗan karen daɗin da zai bayyana tsadarsu har kala 4 da ya saya mata ta rinƙa fesawa ɗaya bayan ɗaya in 2 minute bedroom ɗin ya ɗauki wani irin dausayin ƙamshi mai sakar da kasala, yess duk turarukan da Sa'ad ya kawo mata masu ƙamshi ne da tsada, amman in an haɗasu da waɗannan sam bazasu jiyu ba, ƙara fesasu tayi a jikin pillows ɗin, sai kuma ta jawo nasu Zaid su kuwa sassayan ƙamshi garesu sai set ɗin mayuka masu masifar kyan gaske da tsada kama da sabulu mai shampoo conditioner ba abinda babu a ciki, harda su mouthwash brush Makilin da dai sauransu komai uku uku ne a ciki nata da na yaran wasu tattausan riga da wandon kala uku shigen irin nasa data saka duka wandunan bazasu wuce iya guiwarta baki ta taɓe tana waresu tace. “Yoh ai ko na saya min bama bazan sake sa nakaba, tunda kai ɗan tijarane ina sawa zakayi min tsirara ka cuceni”. Sai ta jujjuya kayan tana shafa taushinsu tare da kallon price dinsa dake manne a jikinsu ɗan jin tayi tana lissafa kuɗin kayan da sauran tarkacen a ƙalla kusan 1m kenan a ɗan wannan tarkacen dan iya turarenta biyu daga ciki yan ɗari da tamanin-tamanin ne a fili tace. “Ai dama in dai barnar kuɗine kaine kan gaba”. Cikin jin dadin ƙamshin turaren ta ajiyesu ta kwanta tana mai bibiyar status din yan uwanta tana kallon duk wani hotuna da videos ɗin shagalin bikin auren Salma da Salim wanda ake ta shan shagali babu kama hannun yaro. Shi kuwa Mahmoud bacci mai nauyi ne ya dannesa shine ya hanashi amsa video call ɗin da abokansu keyi masa. Bayan kwana huɗu zaune suke a parlour Dr Sarala shi da Dr Imran ɗin, plate ɗin da ta zuba mishi ferfesun jan nama da yasha gadalulluka iri da ban da ban masu ƙarfin gaske ya kalla a karo na barkatai, gamsuwa da tsabtarsu da kuma yadda shi da kanshi yake tayata wanke abubuwan aikin yasa yaji baya ƙyaman ci sai dai ƙarfin gadalulluka da suke buge shi tun kan ya fara cine yasashi zubawa plate ɗin ido, a hankali ya fara ci bisa tursasawar Dr Imran ɗin da kuma mahaifiyatasa, da kyar ya iya cinyeshi dan dama kaɗan ne. Tsumin daurin ganyayyakin da kullum sai ta bashi in yazo ta bashi cikin ɗan glass cup ɗin amsa yayi ya kurɓeshi ido a rufe saboda murdar da har yau bata barshi ba bai samu yayi amai ɗin ba kuma. Kwance take bisa 3 seatter waya take yi da Salma. “Nima ban san yaushe zamu dawo bafa”. Salma tace. “Tun last week dai yacewa Yah Salim an gama komai na Zaid ba abinda ya rage, da dai yace a satin zaku dawo ma, to ban san me ya dakatar da tahowar taku ba”. Tana miƙewa tsaye saboda jin ya shigo bedroom ta wuce. okay an gama komai ma kenan, bari zan mishi magna gsky ni na gaji da wannan zaman jarabar mutum yayi ta zama shiru kamar maye in ma shi bazai koma ba ni zan koma in shiga yan uwana. Ƴar dariya Salma tayi tare da cewa. “Amman dai ke Fariyda kin shiga uku da taurin kai wai yanzu kina nufin har yanzu zaman kare a karofi kikeyi, ki samu irin wannan damar kiyi wasa da ita, Mahmoud a matsayin miji sannan India daga ke sai shi sai ƴan yaranku, kina da duk surar da ko wacce ya mace ke fatan samu shima yana da surar da duk namiji ke fatan samu ku zauna ku hana junanku morar lfyarku da ƙuruciyarku Wlh kina cin amanar hips and breast ɗinki shi kuma kina cutar dashi, dan ba na mijin da zai rayu dake wuri ɗaya da bazaki hanasa samun sukuni ba dole bawan Allah yayi ta hali da fushi yayi yaji ya bar miki masauƙin mana tunda bakya sama masa nitsuwar komai sai azabar barinsa da fitinar tsaye”. Tunda ta fara magnar Fariyda ta zaro ido waje cikin kunya da mmki da takaicin ta yaya ma Salma zata suffanta haɗuwarta da Mahmoud a wannan salon ai har abada ƙanin Yah Amin fa, ai shima ba wannan a ransa a fili kuma tsaki mai ƙarfi taja jin Salma na cewa. “Ai ni Yah Salim baida haƙuri”. Cikin takaici tace “Yanzu dai zaki nuna min kin san namiji kenan, kina son in san kuna kwana ɗaki ɗaya kenan? In na fahimciki so kike ki faɗa min sirrin zaman aurenku kenan ko Salma”. Da sauri tace. “A nifa kar ki canza min magna faɗa dai nake miki, kibi mijinki dama ai tunda kin san nayi aure kan kin san nasan na miji tunda ni ba irin ki bace da zan bar mijina da azaba har yayi fushi dani tunda nasan fushinsa na tare da fushin Allah da mala'ikunsa a kaina”. Harara ta dannawa Salam tace. “Sannu uwata to zageni daɗinta dai kin san ni ba jahila bace”. Dariya mai sauti Salma tayi tana kallonta tace. "Ai gwara jahili da masanin da zai take sani, in zakiji tsoron Allah dai kiji ki bawa mijinki haƙƙinsa, ni kinga nayi nan mijina ya dawo”. Daga nan ta katse kiran. Da sauri ta ɗago idonta jin ƙamshin turarensa, kanta ta sunkuyar zuciyarta na harbawa da ƙarfi. Innalillahi yaushe ya shigo ya jimu kenan, a hankali ta kuma ɗago kanta, har yanzu idonsa na kanta ko motsasu bayayi. ganin haka ne yasa ta fara magna cikin tsoro da rauni tace. “Ni ba mgnarka nakeyi bafa, Wlh ban ce ma yaroba”. Baki ya tsɓe ba tare da ya kulata ba, ya wuce gaban gadon su Zaid dan tun safe daya fita bai dawo ba sai yanzu kusan goma na daren addu'a yayi tare da shafa musu kana, ya juya ya shiga bathroom cikin rashin kuzarin da yake fama dashi yayi wanka. Washe gari da safe da sauri ta isa bakin ƙofar yana gab da fita tace. "Wai sai yaushe zamu koma ne?”. Bai kulataba bai kuma fitaba. “Gsky ni na gaji ina son koma gida”. Ƙofar fita ya nuna mata tare da cewa. “Na riƙeki ne? Ko na rufe ƙofa? Document ɗinki suna cikin briefcase na tunda kin iya sata ki bincika ki ɗauka mana ki tafi tunda ban rufe samaba”. Tunda ya fara magna ta lankwasa kai bisa kafaɗarta ta zubawa fuskarsa da lips ɗinshi ido, wato shi dai in kaji yayi doguwar magna to faɗa zai yi ko soka baƙar magna a kufule yace. “Ke cire mayatattun idonki a kaina kin san bana son kallon maita kin wani addabeni da munafukan idanunki”. Da sauran tayi ƙasa da kanta, tsaki yaja tare da juyawa ya fita. Da harara ta rakashi gami da murguɗa baki tace. “Nidai kam an cuceni tunda aka azabtar dani da zama da wannan mara mutuncin a inuwa ɗaya, in ba dole ba ai bazan kalli ko ta inda kake ba to me na zan kalla fuska ko ysushe kamar ta shanu”. Godiya Dr Imran Patel yayi masa tare da bashi hannu sukayi musabaha lokacin da ya tura masa miliyoyin kuɗaɗen hotel ɗin su da na cinsu da shansu da na aikin Zaid da maganinsa da na zamansu a hospital ɗin da na zirga-zirga da driver sukeyi musu da kuma na mgnin da Dr Sarala tayi masa da duk wata hidimar da akayi musu a hotel din. Tare suka fita daga nan gidanta suka wuce magunguna ta haɗa masa cikin sanyin jiki da karayar rashin ganin alamun nasara a aikin take tambayarsa wani sauyi ya samu a jikinsa yayi amaine ko ruɗewan ciki gudawa ko zazzaɓi ko ciwon ƙirji ko jiri?. Kai ya rinƙa jujjuya mata alamun duk babu abinda yayi sai dai ɗan murɗar da yakejin kuma baiyi amain ba. Tana mai nazari a cikin abubuwan da ta lissafane in yayi wani abu a ciki zata gane ya warke in kuma yayi wani a ciki zata gane bazai taɓa samun lfyar ba, to shi duk gefe biyu da ɗaya yake ɗauke da Amai da jiri ɗaya gudawa da ciwon ƙirji to duk ba wanda yayi bare ta gane wanne mataki yake ciki. Tana mai haɗa masa magunguna tacewa Dr Imran ya maida masa kuɗin daya tura da sunan a bata har sai an san matakin da yake kafin ya biyata in ya warke in kuma bai warke ba bazata karɓa ba. Da sauri ya girgiza mata kai gami da cewa ya bata ne wannan ba biyanta yayi ba in ya warken zata biya na musamman, haka a dole ta haƙura kana ta bashi magungunan da Dr Imran Patel yayi musu tambarin Hospital ɗinsa haɗe dana Zaid dan su samu sauƙin wucewa a Airport. Washe gari da safe. Zaune yake a parlour video call yake yi da Abbansa. “Eh Abba na biya komai duka lissafi har ma da kuɗin dawowarmu”. Ɗan juyowa yayi saboda jin muryar Zaid na faɗin. “Appey”. Numfashi ya fesar yana shaƙan wani a hankali sabida ƙamshin dayayyi parlour mamaya. Ita kuwa Fariyda hannun Zaid da take son bawa maganin yana ƙine ta miƙo mishi dan yaƙi nitsuwa ya karba daga ƙasa yake kallonta ta gefen ido cikin tattausan riga da wondo Turkish take purple color mai masifar kyau da sulɓi mai taushi tayi Rollin kanta da Jersey veil sai takalmin snicker Black color dake ƙafarta, hannun Zaid ɗin ya kamo yana kallon Abba dake cewa. “Yau ɗin ƙarfe nawa zaku tashi”. Cikin girmamawa yace. “10:00 AM flight ɗinmu zai tashi daga Ahmedabad zuwa New Delhi, a can kuma ƙarfe biyu dai-dai zamu tashi zuwa Istanbul.” cikin mmki take kallonsa kenan ma yau zasu koma, amman bai gaya mataba bare ta shirya da bataji yana mgna da Abba ba to tafiya zai yi ya barta kenan”. Time ta duba ganin ƙarfe 8:46 Am cikin mmki tayi sassayan numfashi saboda jin sauƙin shirin. Da sauri ta kalli inda travelling box ɗinsa yake to dama kullum a kimtse yake system nashi ta kalla ganin komai nashi ya tattare ya haɗa kib da kib. Da sauri ta juya tayi bedroom sauri-sauri ta fara haɗa kayanta dana yaran, samun ƙarin kayyakin da ya sayawa yaran yasa dole sai da ta ɓata lokacin wurin kimtsasu yadda zasu zauna, ajiyan zuciya ta sauke tace. “Shiyasa jiya da na fita yasa aka tattere duk kayansu aka wanke da dare aka dawo dasu a goge. Knocking ɗin da taji anayi Babu ƙaƙƙautawa, ne yasa ta fito parlour da sauri saboda jin ba'a denaba wayam parlour ba kowa, ba komai nashi da sauri ta buɗe ƙofar driver sune ya ɗan kalleta cikin ɗan rusunar da kai ya gaidata yace, tayi sauri ta fito kada suyi missing flight. Da sauri tace ya shigo ya ɗauka mata akwatin haka kuwa ya shigo shi ya taimaka ya rufe mata akwatin kana suka fito. Alhamdulillah sun bar Ahmedabad lfy sun isa New Delhi cikin Aminci. Ƙarfe biyu saura kwata suka shiga cikin babban jirgin Indian Airlines. Ƙarfe biyu dai-dai jirginsu ya ɗaga ya ɓar ƙasar India zuwa Turkish. Numfashi mai sanyi ta fesar lokacin da taji sun gama dai-dai a sararin subahana, jirgi ya na keta hazo a matakin gudu na musamman. Ido ta ɗan jujjuya tana ɗan ƙarewa first class ɗinsu kallo wanda ya tsaru iya tsaruwa, tsaida idonta tayi a kanshi saboda ganin yadda yake datse lip ɗinshi na ƙasa da sauri-sauri ya manna kanshi jikin seat ɗin yayi lip sai numfashi yake fesarwa a hankali, su Zaid dake kwance a jikinsa tuni suke bacci cikin aminci. Kai ta jingina ta lumshe idonta dan baccin safe da batayi ba na dawo mata. Kai ya fara jujjuyawa a hankali dan wani irin birkitaccen yanayi da yakeji a jikinsa, da sauri ya meda idonsa ya rufe saboda jirin da yake fizgarsa in ya buɗe idonsa gani yake komai na jujjuyawa. Cikin baccin da ta fara taji muryarsa can ƙasa. “Ke! Ke!! ɗagasu kwantar dasu”. Buɗe ido tayi tana gyara zamanta ganin ɗaya daga cikin flight Attendance ya ware seat ɗin su Zaid ya sa musu blanket ɗin yara, kanshi ta sunkuyo ta ɗauki Zaitoon ta fara kwantar wa, ita kuma ma'aikaciyar jirgin ganin yadda goshin Mahmoud ke tsatstsafo zufa ne yasa ta ƙara masa gudun AC, tare da tambayarsa me yake buƙata kai ya jujjuya mata alamar a'a dan baya jin zai iya magna, Fariyda dake kwantar da Zaid ta kuma tambaya take buƙatar, tana gyara zamanta tace sai anjima dan ɗan abin da sukaci a flight ɗin Ahmedabad to New Delhi ya wadaceta ita da yaran duka shiyasa sukayi baccinsu. a hankali ta juyo ta inda yake jin kamar ana mgna, baki ta taɓe ganin idonsa a rufe zufa na ɗan tsatstsafo mishi kaɗan Sai kuma lips ɗinshi da yake motsawa wanda sai duk da kasa kunne bataji me yake faɗa a sambatun da yakeyi. Meda kai ta jingine taci gaba da baccinta da bata samu tayi na safeba, hannunsa duka biyu yasa ya tallaɓe cikinsa da yake masifar murɗawa wanda hakan ke jawo masa jin zafi duk da sanyin AC, bayan 30 minute cikin na murɗawa sai kuma yaja numfashi mai sanyi Saboda jin ya lafa, haka ya rinƙa yi masa ya murɗa 30 minute Ya lafa 30 minute. Buɗe ido tayi tana mai kallonshi zaune riƙe da wayarsa yana danne danne kamar ba shiba wayarta ta duba ƙarfe 6:00 Pm sunyi awa huɗu kenan a sama saura musu 2 hours and 40 minutes su isa, su Zaid dake wasa akan seat ɗin su ta ɗan kalla sai kuma ta meda hankalinta kan Flight Attendance ɗin da suka fara raba musu abinci for dinner. Sosai taji daɗin abincin nasu haka yasa ta ɗanci abinda zata iya ci. Daga nan suka zo suka tattare komai, ganin ya gyara zama ya kabbarta sallah ne yasata fahimtar magrib tayi kenan, lavatory ta nufa dan sabunta alwalarta tunda tayi dogon bacci mai nauyi. Salla tayi kamar yadda taga yayi. Tana cikin sallan taji ya fara sammatu fiye da na ɗazu ma, har yanzu bata iya jin me yake faɗi, bayan ta idar ne ta ɗan kalleshi ta gefe, kar-kar jikinsa ke rawa kuma ga zufa, hannunta ta ɗaga don yin addu'a har ta shafa bata daina jinsaba, a hankali ta ɗan juyo kansa tana tuno ɗan taimakon da yayi mata ranar da mararta ta kusan hallakata, a hankali tace. “Baka da lfy ne”. Shiru ba magna sai numfarfashi da yake ja da ƙarfi, ɗan ɗaga murya tayi tace. “Baka da lfy ne? Meke damunka?”. Baki ta ɗan tura sai kuma tace. “Ina ma magna ka shareni”. A hankali ya buɗe idonsa da sukayi masifar ja tamkar zasuyi aman wuta da sauri ta janye idonta tana faɗin..... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 48 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* “In kira ma Dr'nsu ne”. T Cikin fizgo mgnar yace. “Bana son shishshigi fa, ki fita harkata kin addabeni kin takura min rayuwa ta”. Tana kallonsa cikin mmkin jin yadda sautin muryarsa ta disashe ga alaman ciwo a fili amman a hakama sai ya hantareta ya nuna baya son taimakonta tana kauda kai tace. “Allah shi ƙara”. Tana kunna ɗan tv gabanta ta fara kallon wani India film. Bai kula ba bare ya tanka, a haka dai har lokacin lafawarsa yayi, can kuma taga ya miƙe zaune kamar ba shiba, su Zaid ya jawo jikinsa ya rungumesu yana ɗan sunsunar wuyansu da kissing goshinsu. Ƙarfe tara saura kwata sukayi landing a Istanbul Airport (IST) Wani irin numfashi mai nauyi Fariyda taja saboda wani irin nataccen sanyi Istanbul ɗin da yayi welcoming ɗinta, wanda yasa a take ta fara tsuma da fara kame jikinta, shi kuwa Mahmoud cikin jan numfashi da jin daɗin weather ɗin sanyin nasu da ya taimaka wurin busar da zafin da murɗan cikin ya fara sakar masa, a hankali yake taka steps ɗin jirgin yana riƙe da karfen gefe-gefen duk tafiyar da yake yi idonsa a rufe saboda jirin da yake ji. “Ke! Karɓesu”. Ya faɗa idonsa a rufe, cikin rawan sanyi tasa hannunta ta karɓi Zaid Zaitoon kuwa kafaɗa ta maƙale alamun bazata zoba, cikin sanyi yace. “Barta”. Daga nan yaci gaba da sauka a hankali. Bayan sun fitone aka kawo musu Bus ɗin da zai kaisu hotel ɗin dan transit dinsu kusan 23 hours ne, sai kusan gobe uwar haka zasu tashi zuwa Nigeria. Tafiyar 37 minutes sukayi suka isa. Homey Airport hotel shine Abinda ke rubuce kan tamfatsetsen ginin tsarerren hotel ɗin da yake iya kar ganin mai kallon. Bayan duk sun fito kowa ya nufi Room ɗinsa. A hankali yake jan ƙafarsa da travelling luggage dinsa rungume da Zaitoon bayan sun fito daga lifter. duk abinda yake yi idonsa a rufe yake yi, har suka isa bakin ƙofar Room ɗin nasu, ɗaya daga cikin ma'aikatan hotel ɗin ne dake riƙe da akwatin Fariyda ne ya buɗe ƙofar, baya ya ɗan ja baya yayi musu alamun su shiga, cikin sanyi da tsananin azabar murɗa da yakeji da jirin ya kutsa kai ciki, bisa ƙaramin gadon da yake can gefe kaɗan ya kwantar da Zaitoon da tuni ta maida bacci. Ganin yadda yake tafiya ne yasa ta tsaya a tsakiyar ɗakin tana binsa da ido. Bakin babban gadon ya iso kamar wanda ke cikin maye ya faɗa kan gadon ba tare da ya cire koda takalmin sawunsa ba, ruf da ciki ya kwanta rib sai fuskarsa dake kallon tsakiyar ɗakin. Kai ta jinjina wa ma'aikacin nasu dake nuna mata manu ɗinsu dake kan bed side drawer ya ƙara mata da bayanin ta duba akwai number kitchen Reception, laundry ya ƙare maganar yana nuna mata wayar Telephone dake kan wani kyakkyawan table dake can gefe da kujeru biyu a gabansa. Ganin ta amsa mishi ne yasa ya juya ya fita. Ita kuwa Fariyda a hankali ta ɗan ƙara matsowa kusa da shi kaɗan idonsa a rufe rib yayi tsit kai kace baya ko numfashi saboda yadda yayi shiru ba alamun wani motsi, numfashi ta fesar saboda ɗumin ɗakin yasata jin buƙatar yin wanka ko zataji sauƙin gajiyar dake tare da ita dan in batayi wanka bazata iya rumtsawanba rabanta da wanka tun na bayan sallan asuba da tayi. Su Zaitoon ta gyarawa kwanci tare da rufesu rub musamman Zaid. A hankali ta kuma kallonshi a hankali yake jan numfashi. Gyalen da tayi Rollin kanta ta fara warware wa tare da ɗan ninkeshi ta ɗaura kan kujerar dake gefenta, sai kuma ta ɗan kalli wayarta jin tana ringing. “Mamy Barka da dare”. Ta faɗa bayan ta amsa kiran ta fara zare rigar ta. “Barka dai Fariyda ya hanya kun isa lfy”. Numfashi ta fesar dan cire rigar ya taimaka mata wurin jin ɗumin room heater ɗin ya ratsata. “Alhamdulillah Mamy yanzun nan muka iso, ko zama banyi ba”. Mamy tace. “To Alhamdulillah Barka da isa lfy ina mutanena sarakunan rigima musamman Zaid uban rikici”. A hankali ta fara yin ƙasa da robar wondon jikinta tare da yar dariya tace. "Mamy yanzu Zaid ya zama salihi har Zaitoon ta fishi rikici, baya kukan banzan nan”. Mamy tace. “Barka ai yayi lfy ne dama ciwone”. A hankali ta zare kafafunta daga cikin wondo ta ɗagashi shima ta ninke kamar yadda ta ninke rigar ta ajiyesu kan kujerar ya zama daga ita sai tattausan gajeren wondo da iya karsa guiwa sai bra. tana ɗan ƙara matsowa inda akwaitinta yake tace. "Haka Ummi tace dama ciwone ke sashi rikici”. Mamy tace. "To bari in barki ku huta ki gaida Mijin naki?”. A hankali tace to, tare da juyowa. Zaro ido tayi lokacin da taga ya buɗe idonsa da yake cike da wani irin launi mai cike da wahalar burɗa da jirin da yanzu ya samu ya ɗan lafa ne yasashi buɗe ido, ido cikin ido sukayi ta ita, da ƙarfi ta saki ƙara mai sauti tare da tsugunawa ta kifa ƙirjinta kan guiwowinta kana tasa hannunta duka biyu ta kama kanta. Shi kuwa Mahmoud kanshi ya juya gefen hagunsa inda bazai gantaba ya maida idonsa ya lumshe yaci gaba da kwanciyarsa. Cikin fitinennen kunya da takaicin kanta da kanta ta ɗan ɗago kanta jinsa shiru baiyi mgnaba bai motsaba, ganin ya kauda kansa gefene yasa ta faɗa bathroom da ƙarfi ta maida ƙofar gib ta rufe. Cikin sauri ta meda idonta ta rufe saboda ganin kanta a madubin ya ƙara ruɓanya jin kunyarta da takaicin kanta ganin yadda take daga ita sai dan wondo and bra jingina tayi da jikin ƙofar bathroom tana sauƙe numfashi ta fara tattare gashin kanta da ribbon ɗinta ya sule wurin cire rigarta. Wanka tayi da ɗan ƙaramin sabulunsu mai fitinannen ƙamshi da kumfa mai sa sulɓin fata. Sabon brush and Makilin dake wurin tayi amfani dasu tanayi tana cire idonta daga jikin madubin, alwalar kwanciya bacci tayi. rigar wankan da ke saƙale a angar wanda cikin ledarsa yake ta ɓare tare da zurawa a jikinta ɗan towel ɗin kai dake ciki ta zare ta sa a kanta tare da manna botur ɗinsa bayan ta kalmashe bakinsa. A hankali ta buɗe ƙofar bathroom ɗin kaɗan leƙowa tayi cike da kunya mai nauyi da kashe ido. Ganin bashi ba alamarsa akan gadon ne yasata yin saurin fitowa, kai ta fara jujjuyawa bashi ba Travelling luggage dinsa ba briefcase ɗinsa ma, numfashi ta fesar a hankali tare da zuwa bakin ƙofar ta rufe gam. Kanta ta ɗan kalla jikin madubin bayan ta gama shirin baccin kan babban gadon ta kwanta, bayan ta rage musu hasken ɗakin addu'a tayi ta shafa ta gyara kwanciyarta riƙe da waya tana kunna Wi-Fi ɗin. Washe gari da yamma gab da magrib shiru tayi ta zurawa ƙofar ɗakin indo, tunda ɗaya daga cikin ma'aikatan hotel ɗin ya shigo mata da abinci da flacks biyu daya na ncoffee ɗaya na Custard ɗin su Zaid. Tun jiya daya fita har yanzu bai dawoba. numfashi mai sanyi ta fesar ta ƙara matse jikinta duk da ɗumin room heater ɗin buɗe ƙofar da akayi ya ɗan sa sanyin ƙusa kai ciki. Lokaci ta kalla a karo na barkatai, to ina yaje? Me yake nufi transit ɗin da yau ne zasu wuce Nigeria kuma shiru har yanzu. Sanyin daya ɗan fitinetane yasa ta tsiyayi zazzafan coffee ɗin, Sipping take yi a hankali dan zafinsa, su Zaid dake bacci rungume da juna ta ɗan kalla, kiran sallah da taji ne yasa ta miƙe a hankali bathroom ta shiga al'wala tayi kana ta fito. Bayan ta idar da sallan isha'i ta jawo wayarta kusan ƙarfe 8:00 pm kuma 9: pm flight ɗinsu zai tashi a yadda yake a tsarin transit ɗinsu. Hmmmmm taja numfashi mai nauyi, ta ɗaura da cewa. “In ma tafiya yayi ya barni a nan zai koma ya samu Abba daram”. Sai kuma ta ɗan dakata a hankali tace. “Ko zai tafi ya barnima dole zai nemi su Zaid”. Bakin gadon ta kwanta riƙe da wayarta tana kallon travelling luggage ɗinta da yake kimtse da su Zaitoon dake bacci. WhatsApp ta shiga, voice ɗin Aunty Jamila ta gani tana tambayarta ya hanya da jikin Zaid. Amsa ta bata kana ta buɗe na Zainab sai kuma ta kalli Voice ɗin Amina playing tayi. “Mutanen India ya hanya da sanyin Istanbul, yanzu nai waya da Mahmoud yace ya ɗan fita”. Tana ɗan gyara rufuwa da duvet ɗin ta fara bata amsa. "Alhamdulillah ga mu nan sanyi kamar zai karmu, ni tuni na gama shiri shi nake jira”. Tana dariya tace. “Tab ai kuwa Mahmoud da wuya ya shiga Istanbul ya barsa a kwana ɗaya dan baza'a rasa kayan da ake buƙata ba”. Cikin baccin daya fara ɗibarta tace. “To sai yaushe”. Amina dake kallon Salim da ya kawo mata Amarya Salma tace. “Ni ina zan sani ke da mijinki ba sai ki tambayeshi ba ni sai anjima nayi baki Salma sanuda zuwa”. Daga nan ta katse kiran. Washe gari da safe tana bawa su Zaid abinci tanayi tana tunanin to me haka yake nufi, ido ta zuba wa kayan da wani baturkiye ya kawo mata, wanda jacket ne da Sweater and Scarf, Socks, gloves, kusan kala shida-shida komai na Zaid da Zaitoon iri ɗaya, sai kuma nata Jacket and Sweater and Scarf Socks gloves da long coat irin nasu na can kala shida ko wanne da wonɗonsa sai irin takalmansu sau ciki sai turaruka. Tunani take to hotel ɗin ne suke bayarwa ko shine ya aiko, tsaida nazarinta tayi akan hotel ɗin ne ke badawa customers dinsu ganin ma'aikacinsu ne ya kawo mata, kamar yadda duk lokuta ukun cin abinci suke kawo mata abinci har room ɗin nata safe rana dare, sai coffee da shima suke kawo mata a kai akai da abincin su Zaid kala da ban da ban. Goge musu baki tayi da tissues kana ta ɗaurasu ka yan kekunan wasa da aka kawo musu, kayan ta ɗauka ta shirya cikin wardrobe ɗin saboda akwatinta ba fili. Waɗanda ta sawa su Zaitoon ɗin ta ɗan kalla Sweater ɗin da aka saƙa da farin ulu da haɗin pink yayi masifar musu kyau. Ɗan abincin ta ci. Sai kuma ta kunna TV tare da gyara zamanta, cikin jin dadi ganin wani kekkyawan film da suke yi na yarensu ganin akwai Subtitle English ne yasa ta sauƙe numfashi taci gaba da kallo cikin jin daɗi. Washe gari da safe tana kallon ci gaban Film ɗin jiya da take kallo wanda kullum suke yi na awa ɗaya. Kiran Ummi daya shigone ta amsa cikin sauri. “Barka da rana Ummi” Ummi tace. “Barka dai ɗiyata, ya Istanbul ta riƙe mana ku, duk mun cika da kewarku mun ƙosa ku dawo”. Cikin girmamawa da son Ummi da kewarsu tace. “Allah Ummi nima nayi kewarku, jiya su Zaid har Abba Abba sukayi ta kira bayan Hafiz ya haɗamu munyi video call dashi”. Cikin kulawa Ummi tace. "Allah dai ya dawo mana da ku lfy yasa jinkirin ya zama al'khairi, ina Mahmoud ɗin yana nan ko ya fita”. A takaice tace. “Baya nan”. Ummi tace. “To ina su Zaitoon”. Juyowa tayi tana kallonsu tace gasu sunata wasa. Ummi tace. “Ton sai anjima ko”. Daga nan sukayi sallama. Washe gari da yanma Ummi ta kuma kiranta bayan sun gaisa ne tace. “Ya Mahmoud da jikin”. Shiru ta ɗanyi tana tunanin bai da lfy kenan yees tun a jirgi ta lura baida lfy ranar da suka zo sai kuma ta ɗan meda hankalinta kan Goggo Dada da ta ɗan ɗaga sauti tana cewa. “Hello Fariyda jikin nasa da sauki ko”. Da sauri tace. “Eh Ummi Alhamdulillah da sauƙi Goggo Dada ya fita bayan nan mafa”. “To Allah ya ƙara sauƙi in ya dawo kice masa Hajja Dada na son yin mgna dashi ne taji ya jikinsa gashi kuma baya amsa kira, mu kuma yanzu zamu wuce Kano munzo mun dubatane in ya dawo ya kirata”. Ta ƙare maganar da miƙawa Hajja Dada wayar nan suka gaisa tare da tambayarta jikinsa daga nan sukayi sallama. Yau kwana biyar kenan daren na shida, har yau bashi ba labarinsa, komai na buƙatarsu kan su nema ma, an kawo musu, Movie da take kallo da masu dogon zango ɗin da take bibiya ya taimaka sosai wurin jin dadin zaman ƙasar. Gyara kwanciyarta tayi tare da jin voice ɗin Mamy. “Me kikeyi a online a tsohon daren nan ina mijinki ya jikin nasa da sauƙi ko”. Da sauri ta rufe Wi-Fi ɗinta ta fara addu'a kwanciya bacci da mgnar zuci to wai ina yake? To make damunsa ne? To ni da ban san ina yake ba me zan masa. Yau kwanasu takwas cib-cib kenan a Istanbul. Cikin wani irin tsuma da karkarwa yake wani irin galabaitaccen kakarin Aman da tun jiya ya ɓalle mishi, ido ya rumtse da ƙarfi saboda masifar jirin da yake ji.......... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 49 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Da kyar ya samu ya dawo parlour kan 3 seatter ya kwanta bayan ya kunna room heater. saboda masifeffen sanyin da yakeji har cikin hanjinsa da ƙashi da bargon jikinsa wanda yasa ko idonsa baya iya buɗewa. Yah Saleh dake shigowa ne yayi saurin ƙarasowa ciki tare da cewa. “Yah Salam Mahmoud lfy kuwa? Meke damunka? Ina matar taka”. Ya ƙare maganar cikin kiɗimar ganin irin ƙarƙarwa da jikin Mahmoud ɗin yake da wani irin galabaitaccen yanayin ganin ba alamar zai iya magna ne yasashi saurin tallaɓeshi ya miƙar dashi tsaye yana mai kwalawa mai PA ɗin Mahmoud dake ƙasar kira. Arda! Arda! Da gudu Arda ya iso, key ɗin motarsa ya miƙawa Arda tare da cewa ya juyo motar. Suna shiga ba inda suka tsaya sai tamfatsetsen Asibitin. Acibadem Maslak Hospital. Ita kuwa Fariyda Chart take yi da Aunty Saddiqa. “Nifa ban san inda yake bama, Aunty Saddiqa tun ranar da mukazo da ya fita bai ƙara shigowa ba, kuma wai Umminsa tace bai da lfy Mamy ma na tambayata ya jikinsa jiya har Baba Malam kirana yayi wai ya jikinsa Abba yace mai baida lfy yana kiran wayarsa kuma bai ɗagaba”. Cikin kaɗuwa Saddiqa tace. “innalillahi ke Fariyda bashi da lfy kuma baki san inda yake ba, baki kuma faɗawa iyayensa ba, in har ke bakya bukatar rayuwarsa ai su kam suna buƙatar ɗansu, ta yaya ma ke da bakinkifa kikace tun ranar da kuka baro India kinga kamar baida lfy, Sannan ya fita bai dawoba ai sai kiyi gaggawar gayawa iyayensa, su san cewa bakwa tare da shi wuri ɗaya”. Da sauri tace. "To ai ranar da Ummi ta kirani suna Katsina nace mata baya nan ma ai”. Cikin sauri tace. “No Fariyda wannan ai ba hujja bace, ko ni da kike cemin baya nanma fa in muna waya ai a zatona kawai irin ya fita ɗin nanne to ya zasu gane? yanzu kin san halin da yake ciki gashi ana kiransa baya ɗaga waya kin san kuwa illar da sakacinki a kanshi zai iya jawowa wlh in wani mummunan abu ya samu Mahmoud nasan Ummi da Abba ba zasu taɓa yafe miki ba, ke su Zaid ma in sun girma bazasu yafe mikiba in sunji labarin sakaci da kikayi da rayuwar mutumin da ya meye musu gurbin uba ya hanasu kukan maraici ya hanasu amsa sunan agola da yin agolanci”. Numfashi mai sanyi ta fesar cikin jin tsoro ya ɗan ɗarsun mata a zuciya murya a sanyaye tace. "To Aunty Saddiqa ai ban san inda yake ba”. Cikin faɗa tace. "Me amfanin wayarki”. A hankali tace. "Ai bani da number sa”. Cikin al'ajabi tace. “Innalillahi Fariyda mijin nakine kike cewa baki da number sa”. Idonta na cikowa da kwalla murya na rawa tace. "Aunty Saddiqa nifa mijina ya rasu, number Yah Amin ko a bacci aka tasheni zan faɗeshi”. Cikin faɗa Saddiqa tace. “Kin shiga uku Fariyda wlh Allah bazai barki ba, wai duk wannan abun akan Aminullah da ya rigada ya bar doron duniya kikeyinsa, Wlh ko shi Aminullah da ace yana raye sai yayi fushi dake akan riƙon sakainar kashin da kikeyiwa ƙaninsa, har zaki cemin ba mijinki bane mijinki ya rasu to maza sa himma shima Mahmoud ɗin in ya mutu sai ki zubda ruwa ƙasa kisha, kiyi sabon takaba in kin fita ki auri Yah Mujahid ɗin da kike yawan kira. Bawan Allah ai ko dan yadda yake mutuwar son yaranki da yadda yake mutuwa akansu ya cancanci ki binciki ransa da lfyarsa”. Hawayen da suka fara silalo mata ta share a hankali tace. "To ta ina zan nemeshi ni da ban wani san garinba kuma ko na nuna zan taimaka mishi gwatsaleni yakeyi yayi ta hantara yace na addibi rayuwarsa in fita harkata fa yace min wai in daina kallonsa har mayyafa yake ce min”. A faɗace tace. "Ki dai ji tsoron Allah ai kince wayar Aminullah na hannunsa ba sai ki kirata ba, kuma wlh yanzu zan kira Mamy in gaya mata”. Da sauri tace. "To ai zan kira dan Allah karki gayawa Mami wlh yanzu zan kirashi karki gaya mata zatayi fushi dani”. Daga nan ta katse kiran. Ido ta zuba wa number Yah Amin da a ƙalla watanni goma zuwa sha ɗaya kenan rabanta da kira tun washe garin rasuwarsa. A hankali ta manna wayar a kunnenta, numfashi ta fesar jin har tayi ringing ta gama ba'a ɗagaba, kai ta jujjuya tana kuma kiransa a karo na uku shima ba'a ɗagaba kwallon daya cika mata ido ta zumbu da Yah Amin ne ringing ɗaya ma bazaiyi na biyu ba yake amsawa. Aunty Saddiqa ta kuma kira ta gaya mata baya amsawa. “Shike nan ai hankalinki ya kwanta, tunda Malam ma yace baya amsa kiransa kema kin kira baya amsawa sai ki shirya abinda zaki gayawa iyayensa na cin amanar da suka baki na ɗaya-ɗayan ɗansu da ya rage musu, wlh ko Amina yanzu na kirata tace min yanzu kam ma wayarsa bata shiga tace ta kiraki wayarki kina waya, nace mata dani muke waya.” A hankali ta miƙe tsaye tana kallon su Zaid dake wasa haɗe da kiran sunansa Appiy owo owo Appiy. Sai kuma ta koma ta zauna cikin sanyi ta katse kiran Aunty Saddiqa saboda kanta daya cushe so take ta nitsu ko zata samu mafita. Gashi duk masu kawo mata kaya da abincinma bata da ko numbersu iyakarta dasu gaisuwa sai su tambaye ta ko tana buƙatar wani abu. A hankali ta kalli wayar ganin kiran Amina ba tare da ta amsa sallamar Fariyda ba tace. “Fariyda wai ke ɗin a ina kike ne to?”. Cikin sanyin murya tace. “Homey Airport hotel inda mukayi transit har yanzu a nan nake”. Cikin tashin hankali tace. “To shi kuma Mahmoud ɗin fa inaga yana gidane matsalata wayarsafa bata shiga sai ta Yah Amin ita kuma baya ɗagawa kuma su Yah Saleh da matarsa basa Istanbul sun ɗanyi tafiya Ankara”. A hankali tace. “Nima ban san ina yake ba Aunty Amina ina ta kiran layin Yah Amin baya ɗagwa”. A hankali tace. “Tun ranar da yace min baida lfy na kira Yah Saleh dan in gaya masa ko zai faɗawa mai aikinsu ya shiga ya duba mana shi, dan number Arda da muke da ita ma bata shiga to kuma shima Yah Saleh yace tare suka tafi da mai aikin nasu kuma ya kira Arda ɗin baya shiga a ranar”. Cikin sauri ta miƙe tsaye tare da cewa. “To bari inje gidan in duba”. Amina tace. “Yauwa yi sauri dan Allah”. Shiru Abba yayi yana sauraron jawabin Yah Saleh dake gayawa Abba masa sun dawo daga Ankara ya shiga gidansu dan duba Mahmoud ɗin saboda kiransa da ake baya shiga dashi da Arda sai layin Aminullah kuma da ba'a ɗaga kiran shine ya dawo dashi daga inda ya tafi da iyalan nasa, sai kuma ya ɗaura. Da mishi bayanin mawuyacin halin da ya samu Mahmoud ɗin haɗi da cewa. “Abba kuma kunce da matarsa suke tare da ita kuke magna aji ya jikin nasa, to kuma ba kowafa a gidan shi kaɗaine ba kowa ban gantaba”. Cikin fargaba Abba yace. “Yanzu dai ya jikin nasa, ina Arda ɗin kuma”. Yana kallon ƙofar ɗakin da suka dashi yace. “Har yanzu basu fito da shiba, Arda kuma muna tare yacemin ai shike kula dashi, wayarsa kuma ta ɓacine shiyasa layin baya shiga kuma baya son fita ya kai gyara ya bar Mahmoud ɗin shi kaɗai lokacin da najema ya shiga toilet ne shiyasa na samu Mahmoud ɗin shi ka ɗai, yace bai san meyasa kuma wayar Mahmoud ɗin bata shigaba”. Cikin sanyi yace. “Ka tambayeshi yasan inda Fariyda take ne?”. Kai Arda ya gyaɗa masa bayan ya tambayeshi a hankali yace. “Abba yace a hotel take”. Cikin nazari Abba yake kallon Ummi dake jin duk abinda suke tattaunawa tace. “Ita Fariyda a hotel take yanzu Amina ke gaya min wai ai dama tuntuni da muke waya dasu basa tare”. Cikin gamsuwa Abba yace. “Saleh a duba inda Fariyda take da yaran, in sha Allah gobe zan taho in na samu dama”. Ya ƙare maganar cikin damuwa da yake dannewa a zuciyarsa, da sauri Yah Saleh yace. "In sha Allah Abba ba sai ka zoba, inaga abin ba wani mai tada hankalin bane.” nan yayi ta kwantar masa da hankali har saida yaji Abban ya ɗan samu natsuwa. Rungume su Zaid tayi kumayi da ƙarfi tare da rumtse idonta saboda sanyin weather ɗin da suka fito duk da cikin motane amman sanyi na ratsasu, wasu zazzafan hawaye ne taji suna ciko mata ido lokacin da Amina ke ce mata. “Fariyda Mahmoud baida lfy sosai, Yah Saleh yace suna Acibadem Maslak Hospital zan tura miki location ɗin Asbitin da room number da aka medasu, kiyi sauri kije can kada kije gida baya can”. Seat din Driver ta ɗan taɓa ta faɗa mishi sunan Asbitin, hakan ne yasa ya karya kwana ya sauya hanyar tafiyar tasu. ƙara rungume Zaid da yafi ƙarƙarwa tayi duk da Sweater and Scarf Socks gloves dake libge a jikinsu. A hankali hawayenta da suka cika mata ido suka sauƙe dan yadda suke haɗa baki wurin kiran Appiy! Appiy!! A haka suka isa Asibitin. A gajiye take ɗaga kafarta sabida nauyin su Zaid dake hannunta na dama Zaitoon a na hagu. Tafiya takeyi tana ɗan duba rooms number ɗin. Numfashi mai sanyi ta fesar tare da shan wata kwanar. Da sauri ta nufi ƙofar inda ta hangi Yah Saleh ya fita da sauri. tana isa bakin ƙofar Sajida ƙanwar Yah Saleh yar Aunty Firdausi da Maryam matar Yah Saleh da ƙanwarta Amira suka iso, cikin sauri Sajida ta nufi Fariyda tare da miƙa hannunta ta amshi su Zaid duka biyu tana rungumesu da faɗin “Aunty Fariyda kin iso”. Kai Fariyda ta gyaɗa mata da sauri tabi bayan Aunty Maryam da ta kalleta a yatsine ta wuce ciki Amira na biye da ita tana yiwa Fariyda wani irin kallo kishi. Da sauri duk suka kutsa kai ciki. Arda na tallaɓe dashi kan gadon asibiti wani irin gigitaccen kakarin amai mai dukan ƙirji yake yi wanda yake haɗe da shaƙuwa mai ƙarfi, sai ƙarƙarwa da jikinsa keyi tamkar mazari yunƙuri yake yi tamkar zai harar da hanjin cikinsa. Cikin sauri Sajida ta juya ta fita ido cike da hawaye saboda tsoron yanayin data hangoshi yasa ta kasa tsayuwa a wurin sai kiran Amina data amsa. Cikin nuna kulawa Aunty Maryam ɗin ta iso bakin gadon tana faɗin. “Innalillahi Mahmoud jikin har haka ne?”. Amira kuwa gefenshi ta matso gab dashi tana mishi mayataccen kallon so cikin kirsa da yauƙi tace. “Wash Allah na, Aunty Maryam a kira Dr suzo su duba min shi ga yadda yake kakari fa”. Ta ƙare maganar tana yiwa Fariyda wani irin mugun kallo. Ita kuwa Fariyda cikin tsinkewar zuciyar ganin mawuyacin halin da yake cikine yasa ta ƙara matsowa bakin gadon kusa da Arda dai-dai kanshi ido cike da ƙollah ganin wani sabon yunƙurin daya taso masa mai haɗe da shaƙuwa da rawan sanyin da yayi masa rubdugu. “Innalillahi Appiy sannu”. Ta faɗa da narkekkiyar muryarta da yasashi ɗago kanshi da sauri, cikin rawan jiki ya fara motsa lips ɗinshi dan yin mgna amman ina kakarin ya hanashi sukuni, hannunsa da ya ɗaga yake yafitota da yatsunsa alamun ta zo kusa ne yasa tayi saurin matsowa gab dashi saboda matsawa da Arda yayi. Da ƙarfi ya fizgo hannunta tare da fizgo magna. “Ina s...” sai kuma mgnar ta carke saboda shaƙuwa da kakari rawan sanyin da yake yi ya tsananta. Kai ya rinƙa jujjuyawa dan jin numfashinsa na carkewa cikin shaƙuwar innalillahi shine abinda Yah Saleh da ya shigo Doctors na biye dashi a baya ya faɗa. Da sauri Nurses ɗin da suka shigo suka cewa su Maryam su basu wurin. Haka ne yasa Arda saurin matsawa. Aunty Maryam ta kalli Fariyda a yatsine tace. “Ki matsa a wurin ki barsu suyi aikinsu mana tunda ke dai ba likita bace. Amira ke ki matso kusa tunda ke Nurses ce bazaki rasa taimakon da zakiyi masa ba”. Da ƙarfi ya ƙara damƙe hannun Fariyda dake cikin nasa tare da fara jujjuya kansa, alamu a'a karta tafi, ganin haka ne yasa ɗaya Dr yace Fariyda ta tsaya. Yah Saleh kuwa da Arda gefe suka tsaya haka ne yasa Aunty Maryam zuwa kasa dasu, Amira kuwa wurin sawunsa ta tsaya. Da sauri Dr ya haɗa wata allurar yayinda ɗayan kuma ke haɗa wasu na'urorin, sai Nurses ɗin da ta tsaya ta ɗaya gefen tana sa mishi drip tare da ɗaga kan gadon. Cikin karkarwa da yunƙurin da yafi duk sauran gami da rawan jiki ya ƙara matse tafinta hannunta cikin nasa da suka zama tamkar ƙanƙara murya a naɗe yace. “Zaid Zaitoon i... In ... Ina suke!?”. Ya dire mgnar da karfi. Idonta dake malalar da hawaye ta rumtse cikin subcewar kuka mai sassayan sauti ta fara girgiza mishi kai tare da fara murza tafin hannunsa cikin nata murya na rawa tace. "Kayi shiru ka daina magna numfashinka”. Kai ya fara jujjuya mata ido a birkice ya kuma fizgo mgnar cikin shaƙuwar yana mgnar cikin karyayyiyar murya yace. “Ina son ganinsu, kice musu Appiy yayi missing nasu ki rinƙa gaya musu ina sonsu”. Yadda muryasa tayi ƙasa ne yasa basa jin me yake faɗa sai ita kaɗai ke iyajunsa itama sai da ta sunkuyo kanshi sasai kunnenta na kusa da bakinsa. Sassayan kuka mai sarƙafe da kiɗima gigita gami da tashin hankali mai fidda nutsuwar mutum ta saki lokacin da taga duk jikinsa ya sake indonsa sun fara wani irin lumshewa murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Fariyyha zan mutu zan barki da maraicin su Zaid waye zai tayaki riƙe mana su. Please Farriyyha dan Allah karkiyi aure ki kaisu gidan wasu ki zauna a gidanmu har sai sun girmah”. Sai kuma kawai yaja wani dogon numfashi tare da sake hannunta....... Assalamu alaikum jama'a ta jama'ar arziƙi fatan muna lfy ya gida da yaranmu. Matan alkhairi mata masu duniya, akwai garaɓasa fa ta musamman da na watannan na maulud promo haɗine na musamman kashi da ban da ban, akwai naku na manyan mata, da kuma amare bazaaawara ko budurwa, da masu joge ɗanyen jego ko barden jego. 08069423567 gata inda zaku yi min magna ta WhatsApp, Set ɗin kayana mataki biyu ne. Na forƙo daga 40k ne zuwa ƙasa shine ƙananan 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k Akwai Maganin Infection sadidan yar uwa ba haufi, shi kuma set 10k. Sai kuma manyan set ɗin hajia taho kiji daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k 130k 140k sa sha kundum uban makiya 150k ne yar uwa. Haɗine na musamman. Kana akwai kayayyakin turaren wuta dasu Humra da kulacca suma haka farashinsu yake. Idan kin sayi kaya in dai set ɗin kayanki yakai daga 50k 60k 70k 80k zan biya miki rabin kuɗin Delivery, daga 90k 100k 120k 130k 140k 150k to free delivery ne, Ni zan biya Miki. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 50 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* kallo mai cike da tsoro da tsayuwar ƙwaƙwalwa ta fara yiwa fuskarsa tare da fara jijjiga hannunsa murya cike da mafi ƙololiwar tashin hankali, gami da tsinkewar zuciyar da ya sakar mata rawan jiki da murya take faɗin. “Appiy! Appiy!! Appiy!!! kana jina ka buɗe idonka”. Yadda take kiransa da yadda jikinta ke tsumane yasa Nurses ɗin nan yin saurin riƙeta tare da ajiye ta kam kujerar dake gab jikin gadon cikin sauri tace. “Ki nitsu ba abinda ya sameshi fa, bacci yayi ba mutuwa yayi ba, zauna kinga yana numfashi kalli zuciyarsa na bugawa yadda akeso”. Ta ƙare maganar da nuna mata na'urar da ke nuna bugun zuciyarsa da numfashi. Da sauri Yah Saleh da kiran Abba ya kuma shigo wayarsa ya matso tare da amsa kiran yana kuma kallon Fariyda da ta saki sheshheƙan kuka raunataccen sauti da tsuma zuciyar duk mai sauraro a hankali yace. “Fariyda yi shiru ba komai fa, kinga bacci yakeyi”. Harara mai cike da tsana kishi da tafasar zuciya Amira take auna mata tamkar idonta zasu faɗo ƙasa. Aunty Maryam kuwa cikin taɓe baki tace. "Kawai dai ta fita daga ɗakin kada ta hanashi bacci, ina take har ya shiga wannan yanayin”. Abba ne dake jin duk abinda suke faɗa da kuma sautin sheshheƙan Fariyda ya cewa Yah Saleh. “Bawa Fariyda waya”. Cikin shashsheƙan ta amsa kiran da Abba yayi mata. Abba ya ɗaura da cewa. “Kiyi shiru ko Fariyda ki daina kuka kiyi masa addu'a yanzu ina yake?”. Murya cike da rauni sanyi tace. “Abba cemin yayi zai mutufa, kuma gashi ya daina magna baya ko motsi fa yanzu ya rufe idonsa”. Cikin tausasawa Abba da Yah Saleh ya masa bayanin allurar amai da akayi masane yasa ya sake numfashinsa da bugun zuciyarsa duk lfy lau ne yasa yace. “Ba komai Fariyda in sha Allah zai samu lfy, kiyi ta masa addu'a ki kwantar da hankalinki ina ƴaƴan naku”. Tana lumshe idonta tace. “Suna waje wurin Sajida, yana son ganinsu kuma yanzu idonsa na rufe Abba bai gansu bafa kuma yayi shiru”. Ummi dake jin duk mgnar tasu ne ta kalli Goggo Dada dake cewa. “Ayyah yarinta ita Fariyda dama ko su Zaid ke kuka itama kuka take”. Kai Ummi ta kwantar jikin kujera tace. “Ni na zaƙu su dawo”. Abba daya gama wayar ne ya ɗanyi shiru na kusan 3 to 4 minutes sai kuma ya sauke numfashi mai nauyi yace. “Allah ka dubemu da idon rahama ka bashi lfy, in sha Allah zamu tafi Istanbul jibi”. Dogon tsakin da Aunty Maryam taja ne yasa Amira yin kwaffa tare da kallon Sajida data shigo riƙe da waya. "Eh Aunty Amina ga Aunty Fariyda”. Amsar wayar tayi tana sharce hawayenta da wani ke korar wani cikin son danne kukan da yaƙi barinta tace. “Aunty Amina ya bani tsoro fa, amman Dr sunce ba matsala”. Cikin ɗan samun sauƙin firgici Amina tace. "To ki daina kuka ya isa haka, su Abba ma jibi zasu zo, wata ƙil nima zanmuzo da Daddyn Hafiz da Sulaiman”. Tana amsar Zaid da yake miƙo mata hannu ta rungumeshi tace. “Allah ya kawoku lfy.” daga nan ta miƙawa Sajida wayar. Su Zaid ɗin ta zuba wa ido wasu hawayen na taruwa. “Shine mafi ƙololuwar gatansu a duniya, shine wanda sukafi so fiye da kowa kamar yadda shima yake sonsu fiye da kowa, tabbas shine Garkuwarsu ya hanasu jin maraici ta ko wanne sashi ta ko wacce siga ya hanata jin cewa su marayune, ya riƙe matsayin uba har ya haɗa dana uwa ya riƙe tunda har abinda uwa keyiwa yara yanayi musu ji yakeyi shi kaɗai ya ishesu a rayuwa baya barinsu a kullum sai sunji ɗumin jikinsa ko ƙaiƙayi da fatarsa keyi in fatar wani ya taɓashi su fatarsu bata mishi komai ji yakeyi ya ishesu komai baya son taunakon kowa a kansu kuma bata taɓa ganin gazawarsa ba. Wannan shine nazarin da yake mata yawo cikin kanta da zuciyarta. “Ƙarfe 10:17. kuje Arda ya me daku Maryam, kun bar su Imran sun kaɗai a gida”. Yah Saleh ya faɗa yana kallon matar tasa. “Cikin haɗe fuska tace. “To kai kwana zakayi a nan kenan”. Yana kallon Mahmoud ɗin da ya fara sake rawan sanyi yace. “Eh. Da sauri Arda yace. “A'a kai kaje gida zan kwana dashi”. A hankali ta miƙe tsaye Socks ɗin ƙafarta ta cire, kana ta dawo ta wurin sawunsa, inda Amira take tsaye, blanket ɗin da ya ɗan zame daga kan sawunsa ta ɗan ture ta fidda sawun nasan duka waje, tafin hannunta da ta dake da ɗumi saboda cire gloves da tayi yanzu, numfashi mai sanyi ya fesar lokacin da ta manna hannunta a sassayan kafafun nasa, Socks ɗinta ta saka kishi tana kallon zara-zaran yatsunsa. Tsaki Amira taja tana mai shaƙar ni'imtaccen ƙamshin jikin Fariyda wanda ya hanata matsawa. Ita kam Fariyda batama san tanayi ba. Wurin zamanta ta koma ta zana tare da fara zura mishi gloves ɗin hannunta, a tafin hannnunsa ido ya ɗan buɗe cike da mayen allaurar ya kalleta sai kuma ya lumshesu yana kamo hannunta yace. “Zaid”. Sai kuma yayi shiru alamun bacci ya kuma ɗaukarsa sai dai hannunsa dake damƙe da nata gam. “To ai sai kace mata ta tashi mu tafi Yah Saleh ta barshi ka kula dashi”. Amira ta faɗa tana bin bayan Aunty Maryam suka fita. Suna fita Sajida ta fito riƙe dasu Zaid. “Ina Fariyda kuma”. Amira ta tambaya a yatsine. Sajida na miƙawa Arda Zaid tare da gyara riƙon Zaitoon tace. “Ita anan zata kwana zan koma dasu Zaid mu kwana a gida”. Cikin tsuƙe fuska Aunty Maryam tace. “Akan me zata kwana a nan tunda ga ɗan uwansa zai kwana tare dashi”. Tana ɗan tura baki tace. “To mijinta ya riƙe hannunta gam taja-taja bai sakeba, shine Yah Saleh yace ta zauna su kwana tare shi zai fito parlour su suna ciki”. Cikin faɗa tace. “Ta tabbata anan in taga dama, da zaki wani cemin mijinta kin fini sanin mijinta ne, tunda ta auri wa ya mutu ta kuma dawo kan ƙani shima zata kalallameshi kamar yadda ta kanainaye zuciyar Aminullah”. Da sauri Amira tace. “In sha Allah wannan dai nan gani nan bari awarar mayya ga yaji ga albasa ba damar ci, in ma ita mayyace wlh Mahmoud yafi ƙarfinta in sha Allah sai mun haifi kyawawan yaranmu”. Ido da baki Sajida ta zuba musu sai kuma kawai tabi bayan Arda a ranta take faɗin. “Da yake nice mareniyar wayonku ba, ni zaku gayawa yo wargi ma ai wuri ya samu duk haukar nacin son da Amira keyiwa Yah Mahmoud ko kallo bata ishesaba ta isa nema in yana wuri ta tsaya a wurin in dai Yah Saleh baya wurin duk wannan kallon maitar da tayi masa ai dan yana cikin ciwo da mayen allurane da tuni yace zai ƙwaƙule mata ido,”. Sai kuma ta lumshe idanta lokacin da suka shiga mota tana gaba su suna baya, ƙara rungume yaran tayi tana mai hasaso kyan sura da haibar Fariyda a hankali tace. “Kamar ita tayi kanta in kuka take yi ma kyau takeyin in dariya takeyin' ma kyau takeyin in kuma tana mgna da raunin kamar shogobar furen da ya ɗanji ɗumin rana yadda yake yaushewa haka muryarta keyi”. Aunty Maryam tace. “Ke me kike cewa”. Cikin tura baki tace. "Addu'a nakeyiwa su Zaid”. Amira tayi saurin cewa. “Wlh ni dai yara bazasu hanani bacci ba, yadda kika kwasosu ke ɗaya ke kaɗai zakiji dasu”. Da sauri Sajida tace. “Sosai ma kuwa zanji dasu kuma nasan ko kowa bai tayani riƙonsu ba Imran da Iman zasu tayani tunda su dai kam jininsu ne ƴaƴan Yah Amin sun cencenci muyi musu komai Yah Saleh da yana gida komai tare zamuyi tunda jininmune su muna son abunmu”. Ta ƙare maganar cikin alamun rashin tsoron su da tsiwa. Aunty Maryam tace. “Ke bafa na son rashin kunya”. Tana shafa kan Zaid tace. "Ni bada ke nayi ba da Amira nakeyi”. A fusace tace. "Ita ɗin sa'arki ce dan inskanci waccar yarinyar Aunty naji kike kiranta Amira da a ƙalla ta baki shekara goma baki ce mata Aunty sai wacce ko ta fiki bazai wuce da shekara uku ba”. Ɗan tura baki tayi tace. "Itafa matar yayana ne Amira kuma me haɗina da ita”. Tsawar da Maryam ɗin tayi matane yasata murguɗa musu baki tayi cib har suka isa gida. Yara kuwa tunda tayi musu wanka ta basu Custard ko motsi basuyi ba sai da safe. Kitchen ta shiga dan sama musu abinda zasuci, Imran da Iman kuwa na zaune dasu a parlour suna wasa dasu. Baki ta taɓe ganin yau Aunty Maryam ɗin da kanta ita da Amira suke kitchen ɗin sai Khyri dake tayasu aikin. Amira dake soya chips ne ta kalla a fakaice a ranta tace. “Hmmm Yah Mahmoud ɗin ne zaici”. Acan Hospital ɗin kuwa tun bayan sallan asuba Arda yazo. Zaune ya sameta yana riƙe da hannunta har yanzu da alamun haka suka kwana, idanunta dake lumshe alamun bata dade da samun bacci bane yasata makara shi kuwa Mahmoud allaurar bata gama sakinsa ba, da hannu Yah Saleh yayi masa alamun su fita. Kano “Ai tun dare naso inzo to Kuma da nayi waya da Saleh yace min jiki da sauƙi, nace to bari sai na fito sallan Asuba inzo dan hankalina ya tashi”. Bappa Lawan ya faɗa bayan sun gama gaisawa da Abba dasu Ummi, da sauri Goggo Dada tace. “Hankali ya tashifa amman yanzu dai Alhamdulillah tunda Saleh yace ba wata matsala”. Abba na amsar mug ɗin tea da Ummi ta miƙa mishi yace. “Ni naso zuwa amman kuma Saleh yace ba wata matsala da ya farka zai miƙe ba komai, shiyasa na ɗan jinkirta duk da hankali na na can”. Ummi dake miƙawa Bappa Lawan ɗin tea tace. “In sha Allah ba wani abu muyi masa addu'a zai farka cikin aminci”. In sha Allah kuwa Goggo Dada tace, nan dai sukayi ta hira cikin hirar ne Abba ya kalli ƙanin nasa yana gyara zamansa alamun mgna mai mahimmanci yace. “Niko Lawan ya batun aure Jidda ne, shirun yayi yawafa Salim da yake na mijima yayi aure bare ita mace, du-du shekara biyu fa Salim ke bata, nayi magana tun kafin auren Salim akan a haɗa da nata kace ayi haƙuri wanda take son baya ƙasar”. Gyara zama Bappa Lawan yayi cikin girmama yayan nasa yace. “Eh har yanzu kuma bai dawo ba”. Yana tsareshi da ido yace. "To waye shi bashi da iyayene ai mu da iyayensa zamuyi magna bada shiba in dai sun dai-daita kansu ai ba matsala ɗan waye ne?”. Kai ya jinjina cikin sanyi yace. “Hmmmm waifa ita Jidda Mahmoud takeso shiyasa taƙi kula kowa”. Kai Goggo Dada ta jinjina tare da cewa. “Uhm an zo wurin ai dama ni na lura da soyayya mai ƙarfi da Jidda keyiwa Mahmoud ba ina faɗa miki ba”. Ta dire mgnar tana kallon Ummi kai Ummin ta jinjina lamun gamsuwa tare da cewa. “Ikon Allah ashe ita ɗan uwanta takeso ayyah in ba cutaba ai da shike nan sai muyi tuwana mai na”. Tunda ta fara magna Abba yake kallonta cikin nazartar kalamanta sai kuma yayi murmushi mai tafe da sauti yace. "Da nafi kowa farin ciki, ko ba komai mun ƙara ƙarfafa igiyar zumunci kamar yadda akayi mana”. Yayi magnar yana murmurshi saboda tuna shima da Ummi auren yar Goggo da kawu ne. Shi kuwa Bappa Lawan cikin jin daɗi isar da saƙon damatarsa ke addabarsa a mafi akasarin ranaku yace. “Ai kawai Yaya ka tsaida komai yana dawowa mu tada bikin ayi a huta”. Numfashi mai nauyi Abba ya sauƙe yace. “Uhmmmm da nayi farin ciki da hakan amman akwai mgnar da take gaba da wannan ɗin mu bari ina fatan tabbatuwar lafiyarsa tukun, inda ya tabbata yayi lfy zan aure masa Jidda in kuma baiyi lfy ba na Fariyda ma dole in rabashi, kuma dole sai gashi gani gata zan tabbatar”. Kai Ummi ta ɗan jingina tare da cewa. “Hmmm shike nan dai kawai amman ni na gama karaya da lafiyar Mahmoud”. Goggo Dada tace. “Bawa baya yanke ƙauna da rahamar Allah ai tunda shi yace bai halicci cutaba saida ya halicci mgninta”. Cikin sanyi Abba yace. “Wannan haka yake amman tunawa da abun ba ciwo bane illar fashewar bom nefa sila yayi masa daddagar da bamuyi zaton zai rayu bama”. Da sauri Ummi ta rumtse idonta saboda tuno irin azabar da yasha a wancan lokacin, miƙewa tayi ta bar parlour Goggo Dada na biye da ita a baya. Istanbul Ƙarfe bakwai dai-dai suka shigo cikin ɗakin Sajida na gaba Amira na biye da ita da Zaitoon a hannu sai Maryam riƙe da Zaid. A hankali Yah Saleh ya maida ƙofar ya rufe yana mai amsa kiran Bappa Lawan. Wani irin kallo Sajida keyiwa Amira data zubawa Mahmoud da Fariyda dake kife da ƙirjinta kan gadon, yayinda ta manna kanta kan pillow ya zama suna fuskantar juna ita da Mahmoud ɗin, bacci sukeyi cikin sauke numfashi a tare. “Abba har yanzu bacci yake bai farkaba, amman jiki da sauƙi sosai”. A hankali ya fara motsa idonsa kamar yadda itama ta fara motsa nata, a tare suka buɗe ido cikin sauri ta miƙe zaune saboda ganin wani irin kallon da yake yi mata a hankali ta fara gyara zaman Scarf din wuyanta duk da ɗumin room heater da aka banka saboda yawan sanyin da yake ji, sai kuma tayi saurin kallonsa jin yana mgna a hankali. “Farriyyha z”......... Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma sdw, da dai sauran abubudann ban lissafa Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala 6 ne na sha kala huɗu ne sha da kumu tea jiƙawa dantafasawa, na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da basu iya bada tarbiyaba. set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu ina kuma bada sarinsa a farashi mai sauƙi. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba kuyi haƙuri kada kumin mgnar ku bari sai kun shirya,kada kuzo mu ɓatawa juna lokaci Allah y sani bana son mutum yaga na mishi ba dai-dai ba nima Kuma bana so ayi min wasa da hankali a harkar kasuwanci 🙈🤗🤣, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi duka. 🤣😘🤝 By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 51 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* “Farriyyah zafeeh ina su Zaid”. Da sauri Yah Saleh ya kashe room heater ɗin, sai kuma ya dawo bakin gadon yana cewa. “Abba Alhamdulillah ya farka”. Miƙa masa wayar yayi, murya a sanyaye yace. “Abba na warke fa, bari inyi salla zan kiraka”. Miƙawa Yah Saleh wayar yayi yana mai jan tsaki ya miƙe zauna yana faɗin. “Zan ƙwaƙule idon mutun in ba'a dena min kallon maitaba”. Da sauri Amira tayi ƙasa da kanta ta juyawa ta koma bayan Maryam. Ita kuwa Fariyda ido ta ɗan zuba mishi cikin sanyi tace. “Yah jikin da sauƙi ko”. Fuska ya tsuƙe cikin yi mata wani irin kallon yace. “Ina kika baro min su Zaid”. Da sauri Sajida ta matso tana cewa. "Yah Mahmoud gasu”. Zuro sawunsa yayi ƙasa ya shafa kansu haɗi da yin kissing Cheek dinsu da sauri suka abka jikinsa, cikin rashin kuzari ya rungumesu yana mai sunsunar ƙamshi jikinsu da yaji ba irin na kullum bane amman dai ba laifi yana da ƙamshi, turaren waye kika sa musu?”. Ya tambaya, Imran ne ya matso kusa dashi yace. “Uncle Mahmoud ya jiki turarena ne na saka mata”. Shafa kansa yayi yana kallon Iman dake riƙe da hannun Zaitoon ta gefensa. Kansu ya shafa da hannu ɗaya, ɗaya kuma na tallaɓe dasu Zaid sai kuma ya kalli Fariyda cikin sauran mayen allurar yace. “Farriyyha ɗaukesu”. Da sauri ta ɗaukesu tana kallon yadda yake lumshe ido, ganin Yah Saleh zai tallabeshi ne yace. A'a a barshi zai iya. Haka kuwa ya shiga bathroom yana shiga Yah Saleh ya kalli Fariyda yace. "Fariyda kije Arda ya kaiki gida ki samu kiyi wanka ki ɗan huta sai ki dawo”. Sai kuma ya kalli Arda cikin bada umarni yace kuje ko?”. Kai ta gyaɗa kana suka fita. Su kuwa su Sajida duk suka fito parlour Sai Yah Saleh kawai. Bayan ya idar da salla, a hankali ya zauna kan gadon saboda shigowar Doctors ruwa aka kuma ƙara masa da sa mishi allurai a ciki da dai sauran kulawa. Bayan sun fitane. “Mahmoud asa maka abinci ko”. Aunty Maryam ta faɗa tana kallon Amira data shigo da basken ɗin foodflacks a ciki sai ɗan flacks ɗin tea da cup, plate, spoon, fork. Kai ya jujjuya cikin lumshewar Ido hannu ya miƙawa Sajida. Da sauri ta miƙa masa Zaid kontar dashi yayi bisa kirjinsa sai kuma ya jawo Zaitoon ɗaya gefen itama ta. Lumshe idanunsa yayi ba tare da ya kuma cewa komai ba. Ganin haka ne yasa sukayi zaton bacci yake yi shi yasa Yah Saleh amsar car key ya tafi gidan dan ya samu yayi wanka ya ɗanci abinci. Parlour suka dawo suka zauna. Sajida na gefe tana waya da Ummi ta wayar Hafiz da ya kirata cikin alamun shaƙuwa sosai tsakaninta da yayar mahaifiyar tata Ummi kenan take jaddada mata jikinsa da sauƙi sosai. Amira kuwa ƙusƙus sukeyi da Aunty Maryam akan burinta na mallakar Mahmoud. Da sauri suka juyo saboda jin ni'imtaccen sassayan ƙamshi mai daɗin shaƙa daya ziyarcesu. Cikin takaici Amira tayi ƙasa da kanta ganin Fariyda ne ta shigo Arda na biye da ita a baya da ɗan babybag a hannunsa. Aunty Maryam kuwa cikin zafin kishi wa ƙanwarta da hasada take kallon Fariyda sama da ƙasa sanye take da wonɗo royal blue jeans sai sweater shima blue mai kyan gaske sai white Scarf data naɗe a wuyanta da ɗan farin jersey veil datayi rolin kanta da babban long coat mai ɗan girma dan ya wuce guiwarta shima irin ɓaki mai sheƙin nan, ido ta tsaida kan takalmata da sanin kuɗinsu yasata jin malolon hasada ya shaƙeta coat ɗin da yake wani irin sheƙi ta harara sai kuma ta maida ido ta kan fuskarta da tayi masifar kyau duk da idanunta na kumbure. Da sauri Sajida ta miƙe tare da isa inda take a hankali tace. “Wow Aunty Farriyyha kinga yadda kikayi kyau kuwa, wlh sak Azra ɗin Rayuwata ko kalar fatarki irin ta mutanen Istanbul ne kinyi kyau sosai”. tana ɗan lumshe idanta da takejin sun mata nauyi dan sun ɗan kumbura sabida kukan da tayi cikin jin sanyin garin tace. “Ngd Yah jikin Appiy”. Ta tambaya tana wucewa ciki. Numfashi ta ɗan fesar tana zama kan kujera. Su Aunty Maryam da Amira na shigowa. Sajida kuwa babybag ɗin ta amsa a hannun Arda. Amira ta matso bakin gadon. Cikin yauƙi da ƙarfin guiwar da Aunty Maryam ta bata na cire tsoronsa a ranta ta daina shayinsa ta zama jajirtacciya ne yasa ta ɗan kalli lips ɗinshi da yake motsawa yana magna da Abba dasu Ummi. “Ummi nifa ba abinda nakeji, Abba ba sai kun zobafa na warke bana jin komai”. Sai kuma ya ɗanyi shiru yana ɗan kallon Fariyda da gefen ido yace. “Gata nan”. Shiru ya ɗanyi jin Abba na cewa. “Yanzu dai tayi shiru ko? Bata kukanko? ta samu tayi bacci”. Idanunta da suke kumbure da bada wani launi na da ban ya kalla a fakaice sai kuma ya miƙa mata wayar jin Ummi na cewa. “Bata waya”. A hankali tace. “Hello Ummi Alhamdulillah jiki da sauƙi bai sake yin amai ba ma”. Cikin yauƙi da ƙwarƙwasa Amira tace. “Baby insa maka abinci”. Shiru yayi kamar bai jitaba sai kauda kansa da yayi gefe. “Baby bana son ka zauna da yunwa dan Allah ka daure kaci wani abu”. Ido Fariyda data gama waya ta zuba mata, sai kuma tayi murmurshi mai cike da sanin waye Mahmoud ɗin. “Please Baby ka tashi”. Wani irin kallon daya hautsina mata hanjin cikinta ya watsa mata sai kuma ya ɗan nunata da yatsa yana kallon Aunty Maryam yace. “Nifa zan zagi uwarta in bata daina matsa min ba ki gaya mata ko a mafarki in ta sake cemin Baby wlh in ta farka tayi sadaka, bana son in zagi kan uwar tane dan kar kiji ba daɗi, dan haka ki gaya mata kar ta sake zuwa inda nake in ba haka ba zanci uwarta”. Murmurshi gefen baki Fariyda tayi a ranta tace. “To kuma zagi na nawa ka zageta kace wai bazakayi zagi bane sabida kar taji ba daɗi, ba lfyar ma ba sauƙin masifa mutum kamar wuta. Aunty Maryam kuwa Fariyda take dannawa harara. “To me haka ke nufi ganin Fariyda a wurin ne yasa ya gigice da masifa, tunda bai taɓa zaginta hakaba sai yau sai dai yaja tsaki ko yace zai ƙwaƙule mata ido, ke nan ma shi yakeyiwa Fariyda kishin kansa da kansa ko yaya, me haka ke nufi”. Ita kam Amira tuni ta fice tana zubda ƙwalla. Sajida ku fita tayi can waje dariya harda riƙe ciki a fili tace. "Dadina da Yah Mahmoud kenan ai shi wutane maganin zuma, munafukai kun mallake Yah Saleh da yake shi mai sauƙin kaine ai Yah Mahmoud kam bazai samu da sauƙi ba, dan shi ba irin su Yah Saleh da Yah Ahmad da Yah Amin bane, su waɗannan team ɗinsu Yah Mahmoud da Yah Salim basu ɗaukar raini gwarama Yah Sulaiman shi ne ma mai ɗan sauƙin kai”. Wuraren magrib Dr yazo ya dubashi tare da sallamarsa dan Alhamdulillah jiki da sauki bai ƙara aman ba, sai dai ɗan rashin kuzari da jirin da yake ɗan ji kaɗan. Saida sukayi sallan magrib da isha kafin suka koma. Yah Saleh ya kalli Fariyda data fito bayan motarsa tare da Sajida dan su Aunty Maryam tun da yamma suka dawo. “Zo muje ciki ki ɗauko muku abinci Fariyda”. Ya faɗa cikin kulawa da sanyin hali irin na Yah Amin, Sajida na gyara riƙon Zaitoon ta yi gaba, shi kuwa Yah Saleh Fariyda ya kuma nunawa hanya yace. “Muje ko, kinga tun jiya baici komai ba, gwara da muna asibiti drip zai riƙe masa ciki”. A hankali ta gyara riƙon Zaid daya fara bacci tabi bayan Sajida cikin rasa ta ina zata ce masa shifa Mahmoud ba abincin kowa yake ciba, gate ɗin gidan nasu ta kalla cikin mmkin sauyin tsari da gyara da akayi masa duk ta irin gate ɗin nan mai raga-raga da kana iya hango harabar gidan motarsa da ke parking lot ya tabbatar mata yana cikin gidan kenan dan shi tare da Arda suka dawo dasu Imran, sanyin da ake busawane yasa tayi saurin yin cikin gidan Yah Saleh. A parlour suka samu Aunty Marym da Imran yana ganinsu yayi saurin zuwa ya rungume babansa sai kuma ya rungume Fariyda tare da miƙa mata hannun ya amshi Zaid. Sajida dake ce masa. “Yauwa Imran kawoshi in musu wanka kafin suyi bacci. Ita kuwa Fariyda numfashi jin daɗin ɗumin dake cikin parlour ne yasata lumshe idonta. “Maryam kawo abincin Mahmoud ta kai mishi”. Tana yiwa Fariyda wani mugun kallo tace. “Banyi dashi ba”. Cike da mmki yace. “A'a kamar ya zakice bakiyi da shiba”. Cikin takaici da baƙin ciki ta kalli Amira data fito ido a kumbure dan kuka kwaffa tayi kana tace. “Sabida ban shiryawa karɓar zagin iyayena ba”. Kai Fariyda ta sunkuyar cikin taɓe baki. Yah Saleh yace. “Kamar ya zagin iyaye daga nace ki kawo abincin Mahmoud sai kice baki shiryawa zagin iyaye ba”. Cikin fusata tace. “Eh saboda zagemin iyaye da yayi na safema ya isheni dan kawai yaga Allah ya jarabci Amira da sonshi, tun asuba da wannan uban sanyin Istanbul ɗin ta fita sayo wani abun ma da ta samu ya ƙare, tazo dani da ita duk bamu hutaba muka shiga kitchen mukayi masa girki, muka kai masa kawai dan ta nuna kulawarta ya tashi ya fesa mana rashin mutunci ka sanshi dama ya iya ya saba ya ƙware a tijara haka a gabana ya zage mana iyaye fes daga taimako, wai kawai dan Amira tace masa ya tashi ta zuba mai abinci yaci, harda cewa zaici kan uwarta”. Ta ƙare maganar cikin jin takaici. Ita kuwa Fariyda Amira take kallo cikin taɓe baki. Mace kamar ba maceba ta yaya ma akan na miji zata zubda kunyarta da kimarta har ya wani rainata madallah gobema ta ƙara in dai wannan ɗan bala'inne abinda yafi haka ma zai mata, mutumin da ba'a masa gwaninta shi da kansama yake faɗa shifa ba'a masa gwamnatin sai kace abun kirki, dama ta nemi masu mutunci tace tanaso da yafi mata dan shi dai wannan bashi da farillan mutunci bare sunoninsa. Masifar da Aunty Maryam keyi ne ya dawo da ita daga mgnar zuci da take yi. “Wallahi bazan sake bashi ko ruwan gidana ba, in kaga dama ka kaimishi in ma girki zakayi ga kitchen ga komai ka shiga kayi masa, ni dai Maryam bandani, to ma wai ba ga matarsa ba ita yar idoce da bazatayi masa girki ba”. A hankali ta maida kallonta kan Amira dake cewa. "Please Aunty Maryam ni zan mishi, tunda ya nema”. Ido Fariyda ta ɗan jujjuya jin wai a zatonsu shi ya nema. Yah Saleh ne yace. “Fariyda muje Restaurant in sama muku abinda zakuci ki kawo muku ko”. Cikin sanyi ta jujjuya kanta tare da cewa “Ba komai Yah Saleh zai yi wuyama yaci wani abu yanzu sai dai zuwa safe”. sai kuma kawai ta jujjuya tare da cewa. “Sajida kawo su Zaid mu tafi”. Cikin bada umarni Yah Saleh yace. “A'a barsu zasu kwana nan wurinmu Sajida zata kula dasu, ke kije ki kula da Mahmoud ɗin kar a barshi shi kaɗai dan har yanzu bai gama warwarewaba kar abun ya tabashi bama fata”. Jim ta ɗanyi sai kuma dai ta juya a hankali tace "Aunty Maryam saida safe”. A kufule tace. “Umma ta gaida ashsha”. Yah Saleh ya bi bayanta yana faɗin. “Kiyi haƙuri Fariyda Muje in sama muku abinda zakuci ko”. Tana kallon gate ɗin gidansu Mahmoud ɗin tare da ƙara rufe jikinta da kyau da azabebben sanyin da yayi mata rumfa lips na fara rawan sanyi tace. "Alhamdulillah yah Saleh wlh ka bari”. Cikin sanyinsa ya tura mata ƙofar ta shiga yana mai kallonta yace. “Shiga ke kam ina zuwa zan kawo muku abincin”. daga nan ya juya ya shiga motarsa Cikin rawan sanyi ta fara taka steps ɗin gaban parlour da sauri ta ɗan matsa ganin an buɗe ƙofar Arda ne ya fito cikin shigar kayan sanyi. Gefe ya ɗan ja ya mata sannu da hanya. Cikin rawan sanyin ta kutsa kai cikin parlour wai ko zata samu ɗumin ciki, meda ƙofar tayi ta rufe tana ƙara kamƙame jikinta saboda jin parlour sanyi kamar waje, numfashi mai sanyi ta fesar ganin room heater ɗin a kashe kuma basu kunna wutaba a hankali tace. “Shi mutum yana nan kamar shuka son sanyi duk sanyin garin nan amman ba room heater”. Tayi mgnar dan tunowa da yadda yake baza AC a kansa. A hankali ta ɗan tura ƙofar tolet ɗin parlour gim ta jisa a rufe. Cikin ƙarƙarwa ta ƙara matse jikinta wuri ɗaya. Corridor ɗin dake gefen dama ta kalla wanda zuwansu da Yah Amin a ɗaya daga cikin bedroom ɗin dake wurin suka sauƙa. Sai kuma ta kalli na gefen hagu inda Yah Amin yace nan su Abba ke sauƙa sai kitchen dake tsakaninsu Cikin rawan sanyin ta ƙusa kanta corridor ɗin. tana mai ɗan kallon ƙofar kitchen ɗin sai kuma ta juya kanta da sauri ta kalli dinnin area kan steps ɗin haurawa wurin dinnin table ɗin tayi ido biyu da katra da ya miƙe tsaye tare da nufota yana zare harshe da kaɗa binɗi.......... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 52 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Da sauri ya ɗan kalli ƙofar bedroom ɗin nasa sai kuma ya rumtse idanunsa saboda gigitaccen ihun Fariyda da yaji ya ratsa masa kunne. Towel ɗin dake ƙugunsa ya ɗan gyara ɗaurawa bisa alamu yanzu ya fito wanka. Ɗan ƙaramin towel dake hannunsa ya ɗaura kan sumar kansa yana gogewa a hankali cikin rashin kuzari. Ido ya zuba wa ƙofar ɗakin jin yadda take ihun babu ƙaƙƙautawa ihun neman maceci takeyin tamkar zata ari baki. Tanayi tana zagaya parlour da iyakar karfin gudunta da yarfa hannunta ganin yadda karen ke binta duk inda tayi yanayi haushi mai tsinka zuciya. cikin tsananin kiɗima tashin hankali da firgici take ihu da gudun da sai yanzu ta samu ta shiga corridorn. Hannunsa yasa ya dafe kansa da karfi saboda ihunta da haushin karen sun haɗe sun cika ko ina a gidan, kamar an jefota haka ta shigo cikin ɗakin cikin gudun ceton rai ta nufeshi da neman ceto. "Wayyo Allah na, wayyo Appiy ka taimakeni zai kasheni”. Ta ƙare maganar da ƙarfi ta koma bayansa ta abka jikinsa ta rungumeshi cikin firgicin neman ceto. Bayanshi karen ya koma yana haushi da tsalle. Karƙarwa yaji jikinta nayi wanda har hakan yasa nashi jikin tsuma, bugun zuciyarta na bada sautin da har a bayansa yakeji, da sauri ya juyo haka yasa karen ya zama a gabansa ita a baya tana maƙale dashi. Cikin rawan jiki ta diro daga bayansa data maƙale ta nufi ƙofar bathroom dake can gefenta, da ƙarfi ta tura ƙofar ta kutsa kai ciki ganin karen ya kuma biyota ne yasa tayi saurin kutsawa ciki da gudu. Suuuuu santsi ruwa ya kwasheta ya watsata cikin bath ɗin da ruwan wankan da yayi yanzu yake cike dan wanda ya tsiyaye bai kai rabi ba. Ƙofar da ƙafarta ya meda ya rufe ne ya hana karen samun damar binta sai haushin da ya tsaya yanayi a bakin ƙofar tare da yagushin ƙofar, saboda bai santaba gashi dare ne gani yake kamar mugun nufine ya kawota. A hankali ya zauna a bakin gadon ya fara kiran karen wanda haka yasa ya dawo gabansa hannunsa yasa kanshi yana ɗan shafawa da ɗan bubbugawa bayansa kaɗan kana ya nuna masa hanyar fita. Ba ɓata lokaci ya juya ya fita yana kaɗa bindi. Ido ya zubawa ƙofar bathroom ɗin yana jin sautin kukanta tamkar ranta zai fice ya bar gangar jikinta. Cikin tsuƙe fuska ya tura ƙofar bedroom ɗin da sauri ta miƙe tsaye daga cikin bath ɗin shar-shar haka ruwa ke tsiyaya daga jikinta ba inda ya rage a jikinta da bai jiƙeba. Cikin rawan jiki ta fito daga cikin bath ɗin sai kuma tayi saurin zamewa ta zauna a ƙasa ta jingina da jikin bath ɗin saboda rawa da sawunta sukeyi bazasu iya ɗaukarta ba, ga wani irin zogi zut-zut da singalalin ƙafarta keyi wacce ta buge da bakin bath ɗin. Ido ya zuba mata cikin mmki ganin yadda jikinta yake ƙarƙarwa tamkar mazari. Sunkuyowa yayi kanta tare da sa hannunsa ya kamota ya miƙar da ita tsaye ido ta buɗe cikin rawan azabebben sanyin garin da sanyin jiƙeƙƙen kayan ruwan da tafaɗa da kuma rawan tsoro da firgita ga zafi buguwa ƙafarta da tayi a bakin bath ɗin haka yasa hatta lips ɗinta rawa sukeyi. Cikin firgitaccen yanayi ta kalli ƙofar bathroom da ya bari a buɗe ganin karen na kuma shigowa cikine ta saki ihu tare da faɗawa jikinsa tace. “Appiy ka taimakaneeeyyy”. Taja ƙarshen mgnar can ƙasan maƙoshinta cikin sasssyan sautin sumewa lip tayi a jikinsa, yadda tayi tsit a jikinsa haka shima yayi tsit a tsaye tamkar wanda aka dasa, a hankali yake fesar da numfashi sauraron bugun zuciyarta da duk da sumewar da tayi yake harbawa da ƙarfi cikin sauri-sauri, kanshi ya ɗan sunkuyar yana leka fuskantar idonta dake lumshe kamar mai bacci ya kalla yana mai ƙara tabbatar da suman da tayi, numfashi ya fesar saboda sanyin jikinta daya fara ratsa mishi jiki har zuwa ƙashi, towel ɗin dake ƙugunsa ya kama da hannunsa ɗaya ya ƙara gyara ɗaurin tamau, yana jin sanyin towel ɗin da ya jiƙe da ruwan jikinta dake ɗiga, a hankali ya ɗan tallabo haɓarta ya fara ɗan marinta kaɗan kaɗan gami da cewa. “Ke! Ke!!! Ke!!! Ki tashi”. Shiru ba motsi bare ta amsa, karen da yake haushin ya hamɓare da ƙafarsa ɗaya, gami da tattaro kuzarinsa yayi masa tsawa da masa nuni da waje, a guje ya juya ya fita ya bar corridor baki ɗaya ya koma parlour yana haki. Tallaɓeta yayi da kyau ya matso kusa da wurin alwala ruya ya tare a bakin tab ɗin ya watsa mata afuskarta da ƙarfi, shirun da ya ganine Yasashi ƙara yarfa mata ruwan kan fuskarta har lau shiru, a karo na uku ya kuma ciki hannunsa ya yarfamata kan fuskarta zuwa wuyanta har lau dai dib ba motsi, numfashi ya fesar saboda rawan sanyi da jikinsa ya fara, ganin kamar ta danskarene ya sashi kallon yadda kayan jikinta ke jiƙe jagab. Shiru yayi yana mai nazarin abin yi kusan 4 minute yayi a tsaye da ita a haka. Numfashi ya fesar cikin sanyi ya rumtse idanunsa da ƙarfi, hannunsa ya ɗaura kanta jersey veil ɗin da tayi Rollin kanta dashi wanda shi bai jiƙa sosaiba ya fara warwarewa, tare da cillashi gefe, sai kuma ya ɗaura hannunsa kan wuyanta Scarf din da ta naɗe a wuyanta ya fara ƙwancewa a hankali ya ɗan naɗe yatsunsa uku da iya babbar yatsarsa da manuniyarsa ya kwance shi, har lau kuma idansa na rufe kib kamar yadda ya taune lip ɗinshi na ƙasa da ƙarfi haka idonsa yake duk abinda yake yi da hannu ɗaya ne ɗaya hannun kuma shike tallaɓe da ita ya hanata faɗuwa da kuma rabata da jikinsa. Cikin sanyin daya fara tasiri a jikinsa ya fara ɓalle boturdin long coat ɗin dake saman riga da wandon jikinta, a hankali ya zareshi daga jikinta ya wur gashi kan washing machine dake gefensa, hannunta ya kamo ya matse da lafaɗarsa gloves ɗin da suke ta ɗiga da ruwan da tuni yayi sanyi ya zaresu duka biyu, sai kuma ya ɗanyi shiru har lau idonsa a rufe, jin yadda tayi nauyi tayi baya ne saboda wuyanta daya koma baya yashi gyara tsayuwar da kyau yadda bazata rinjaye shi ba. A hankali yasa yatsunsa ya fara ɓalle botur ɗin Sweater, yana mai ƙara rumtse idansa ya zare rigar ya cilla kan sauran kayan nata, numfashi mai nauyi ya fesar haɗe da tsuƙe fuska da jan dogon tsaki yana ƙara tallabota jikinsa yayi dan yadda take sake yasa tana gab da jawoshi suyi ƙasa ga ƙarfin alluran da har yanzu basu sake shi ba, sai kuma ya ƙara rumtse idonsa da ƙarfi jin yadda sanyin fatar jikinta ya manne da fatar jikinsa, ƙasa yayi da hannunsa tare da zuge zip ɗin ƙugun wondon ya fara ƙasa dashi duk idonsa a rufe ya zareshi har ƙasa hannunsa ya miƙo ya jawo towel ɗin dake saƙale a gefe, da sauri ya ɗaura matashi kan bra and pants wanda yake har guiwarta, a hankali ya tallabota ya ɗagata cak ya fito ido a rufe yake tafiya cikin rashin kuzari yace. “Metsss mutum kamar tsinken sakace sai rashin kunyar ƙarya da tsoro kamar farar kura”. Kan gadonsa ya direta tare da jawo duvet ɗin ya rufeta kirib sannan ya miƙe tsaye ya juya ya fuskanci wardrobe ɗinsa kafin ya buɗe idonsa . Cikin sauri-sauri ya kimatsa jikinsa, room heater ya kunna yana ɗan kallonta ya taɓe baki ya fito. Parlour ya dawo cikin shigar pajamas milk color masu kauri da taushi. Ledan da Yah Saleh ya ajiye a kan Dinnin table ya kalla a fakaice sai kuma ya wuce kan 3 seatter ya zauna yana kunna TV yana ɗaura ƙafarsa kan Centre table ɗin gabansa, boxing akayi shiyasa hankalinsa duk ya tafi kan TV. A hankali ta fara jujjuya kanta da ƙara jan numfashinta da ƙarfi take jin wani irin sassayan ƙamshi da shine ya farfaɗo da ita daga suman, a gigice ta yunƙura da sauri ta rufe idon tana ƙara jan duvet ɗin haɗe da sakin ihu da disashesshiyar muryarta tana jujjuya kai. Tsaki mai tafe da gajia kasala da bacci yayi yana kallon karen da ke kwance a gefensa tuni yayi bacci, ihunta da ya kuma jine yasashi nufar bedroom ɗin. Ido a rufe take ihun tana yarfa hannunta da ƙarfi tare da mummurza ƙafafu. "Ke! da Allah me haka?”. Yayi mata magna cikin tsawar da tasa tayi saurin rufe bakinta a hankali ta fara buɗe idanta cikin rawan murya take faɗin. “Kare! Kare!! Kare!!! Wayyo wayyo Allah na Appiy kareeeee!!!!!”. A kufule yace. “Ke baki da hankali ne zaki addabi mutanen anguwa da ihu, yanzu ina kika ga karen da zaki toshe min kunne”. Cikin tsoro ta ƙara buɗe idanta tare da sauƙe numfashi tsoro, ganinta ba karen ne yasa ta kwaɓe fuska ta tura baki sabida ganin kallon takaici da yake danna mata. Cikin rauni tayi ƙasa da kanta, sai lokacin ta lura daga ita sai bra and pants wani ihun ta kuma sawa ta kife ƙirjinta kan guiwowinta tana jawo duvet ɗin. “Ke zan ɓallaki fa, nine karen da zaki kalleni kisa ihu”. Cikin rumtse idonta da ƙarfi take magna haɗe da kuka. "Kayana ina kayana waya cire min kayana”. Harara ya watsa mata yana taɓe baki ya juya ya fita yana faɗin. “Shirmen banza da na barki da su ai da tuni sanyi ya kasheki kija ace ni na kasheki”. Sai kuma ya dawo da baya jin taci ga da kukan da yarfa hannu da cekiyar kayanta a hatsale yace. “Kin san Allah in kin ƙara min ihu zan turo miki Karen nan ki kwana dashi kan gadon nan”. Da sauri tasa hannunta ta rufe bakinta tana mai girgiza kai gami da mishi alama da hannu ɗaya alamun tayi shiru. Kwaffa yayi kana ya juya zai kuma fita yana kallon time ƙarfe ɗaya harda minti arba'in na dare da sauri tace. “Ina kayana”. Sai kuma kawai ta fashe da kuka mai cike da takaici murya na rawa tace. "Tsinennen kare ya yaga min kayana.” ta gefen ido yake kallon yadda take kukan da rufe baki, Wordrobe ɗinsa ya buɗe, wasu tattausan riga da wanɗo 3 quarter fari da ɗan T-shirt maroon color ya wurga mata, ya juyawa ya fita gami da ja mata ƙofar ya rufe da ƙarfi. Cikin rawan jiki ta miƙe ta jawo rigar da sauri ta zira gyara wuyan rigar ta farayi dan rigar tayi masa soko-soko sosai, sai kuma ta ɗago wonɗo da yake da roba mai faɗi a ƙugunsa, zirawa tayi ta ɗaura robar wonɗo kan rigar. Ɗan sunkuyowa tayi ganin wondon yazo mata har kan ƙaurinta. A hankali ta koma ta kwanta bayan tayi addu'a ta shafa, cikin duvet ɗin ta duƙunƙune tana shaƙan ƙamshin turarensa da yasata lumshe idonta in 3 minute bacci mai daɗi ya figeta. Cikin baccin da ya ɗaukeshi tun da ya fito parlour ya kuma jiyo kukanta, cikin sauri da hatsala ya nufi bedroom ɗin zaune ya sameta tsakiyar gadon tana ƙarƙarwa tamkar mazari tana ganinsa ta yunƙura ta miƙe da sauri ta diro ƙasa ta koma bayansa da gudu, hannunsa yasa ya koma hannunta da ƙarfi ya jawota gabansa ganin duk abinda take yi idon ta a rufe bisa dukkan alamu mafarki tayi. Bakin gadon ya kwantar da ita, da ƙarfi ya danneta sabida ganin ta yunƙuro zata kuma tashi cikin kasalar bacci yace. “Ke nifa zanci uban aljanunki, in ma sune ke sakaki ihu buɗe idonki ki ganni bafa zaki hanani bacci ba”. Kai ta fara jujjuyawa tana ci gaba da karkarwa. “Ina zakije?”. Ya faɗa yana zama bakin gadon ya tare inda ya kwantar da itan ganin ƴunƙurin sauƙa da alamun gudu take son yi. “Appiy”. Ta faɗa ba tare da ta kuma cewa komai ba dan jin irin riƙon da yayi mata. Mitsssss ya ɗan ja tsaki gami da cewa. "Gani nan buɗe idonki kiyi addu'a ba kiran Appiy ba ki buɗe idan ki kinga ba ƙare anan”. A hankali ta buɗe idonta ganinsa zaune a wurin ne yasata sauƙe numfashi, sai kuma ta fara jujjuya ido ganin ba karen a ɗakin kuma kofar a rufe ne yasa ta meda kanta ta kwanta cikin sanyi tace. “Ayyah Appiy dan Allah karka fita, wlh zai sake shigowa”. Ba tare daya kuma kallontaba, ya miƙe ya shiga bathroom Jim kaɗan ya fito da alamun al'wala yayi, ganin ya fitone yasa ta koma ta kwanta tana mai rufe jikinta zuwa wuya ta bar kanta a waje sai raba ido take cikin tsoro. Ajiyan zuciya ta sauƙe ganin ya shimfiɗa sallaya a gaban gadon ta inda take fuskanta wayarsa da ta nuna masa time ƙarfe uku ne ya ajiye gefen sallayar. Ido ta lumshe jin sautin karatun suratul sajada da ya ɗaura kan suratul Fatiha da ya fara. Nafila yaci gaba dashi, ita kuwa Fariyda sai bacci ya fara ɗaukarta sai kuma ta buɗe ido ta ɗago kai ta kalleshi in ta ganshi zaune ko tsaye sai ta maida kai ta kuma fara baccin da bazai wuce 6 minute to 10 ba zata kuma buɗe ido, duk abinda takeyi yana ɗan lura da abinda takeyi musamman yanzu da yake zaune yanakaratun Alqur'ani. Ƙarfe biyar saura bacci mai nauyin yayi awon gaba da ita. Sai da ya idar da sallan asuba yayi Azkarul Sabah, kana ya miƙe daga kan sallayar yana ɗaukar wayarsa ƙarfe shida harda kwata. Ido ya ɗan zuba mata ganin yadda take kanainaye da duvet ɗin ta kwaɓe fuska ta turo lip ɗinta na ƙasa, ta kama lip ɗinta na sama kuma tana tsotsa ta ciki, tamkar yar yaye, a fili yace. "Ashe ita Zaitoon ta gada bacci da tsotsan lips kamar tsohuwar mayya”. Sai kuma ya shige bathroom wanka yayi. Yana fitowa ya sameta zaune fuska a kwaɓe cikin murya bacci da tsoro tace. "Zanyi salla”. Jin sautin muryar tamkar na yara yan yayine yasashi harararta tare da cewa. “Na rufe gabas ko”. Tura baki tayi ta wuce bathroom ɗin, shi kuwa Mahmoud kimtsawa yayi cikin shigar mutanen Istanbul ɗin da weather ɗin yanzu ya fito parlour. Bayan tayi wanka tayi alwane ta fito a hankali tana leƙowa ganin baya nan ne ta gyara zaman bathrobe ɗin jikinta bakin ƙofar ta matso ta buɗe a hankali ta fara kiransa. “Appiy! Appiy!! Appiy!!!”. Ta kuma kiransa na ukun da ƙarfi. Sai kuma ta ɗan ja da baya ganin yadda ya turo ƙofar yana mata kallon da yasa ta yi ƙasa da kanta cikin Muryar bacci yace. “Gani cinyeni ko hankalinki zai kwanta, waima dan Allah me ya kawoki nan ne? Ni na nemeki ne”. Da sauri taja da baya jin yadda ya daka mata tsawa. "Nace me ya kawoki nan? Waya nemeki da zakizo ki addabi rayuwata”. Tana murza yatsun hannunta ido cike da ƙwalla tace. "Yah Saleh ne fa yace inzo, kuma salla zanyi Appiy”. A kufule ya zaro mata ido tare da cewa. "Ke karki sake kirana Appiy ke ƴatace da zaki cemin Appiy”...... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 53 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Daga kan sawunsa take kallonsa har zuwa sama murya a sarƙafe da rawan sanyi tace. “To me zan kiraka?”. Yana gyara jacket ɗin sa yace. “Baki san sunan da ubana ya raɗa min bane da zaki tambayeni me zaki kiraki, ko Mahmoud ɗin sunanki ne? Ba nawa ba”. Yayi magnar yana kallon gashin kanta dake zube kan kafaɗunta, kai ta sunkuyar ta tura baki tace. "Salla zan yi kuma ba hijabi”. Ko ta inda take bai kalla ba ya juya ya fita. Cikin sanyi ta koma bakin gadon, 3 quarter T-shirt ɗin da ya bata, ta zura, gaban dressing mirror shi ta tsaya tana mai sauƙe numfashi saboda sassayan kanshi da kekkyawan ɗakin nasa keyi wanda sai yanzu ma take iya fahimtar tsarin ɗakin dan yadda ta shigo a gigice jiya bata fahimci komai ba, ɗan roban da taga set ɗin kum da mayykan gashisa ta jawo, taje kan tayi ta shafa manshi ta fesa turaren gashinsa sannan ta tubƙe gashin ta kitse jelarba ta naɗe. Manshi ta ɗan shafa dan rage sanyi sai kuma turarensa data fesa. Wordrobe ta buɗe a hankali tanayi tana kallon ƙofar shigowa, hmmmm ta faɗa a fili tana mai kallon tsarin kimtsa kayan sa dake cike cib kai kace a ƙasar yake da zama din-din-dim ba zuwa yake yi ba, komai yana gefensa ido ta tsaida kan step ɗin da Socks, gloves, Scarf, caps ne kawai zalla a wurin kala da ban da ban, hulunan saƙar ulun dake wurin ta fara ɗagawa a hankali ta dauke maroom mai ɗan tambarin M a sama goshin, kai ta jinjina ganin yadda hular ta zauna cib a kanta ta ɓoye duk himilin gashin kanta da kunnenta, Scarf ta ɗauka mai ɗan girma shima maroon color ta naɗe wuyanta cib, sai kuma ta zaro Socks inrin dogayen nan farare ta saka, tsawonsu yasa suka rufe duk Gwari ta gloves ta saka a hannunta, sai kuma ta kalli kanta a jikin madumin jikin Wordrobe ɗin duk jikinta a suturce yake, sai dai 3 quarter ɗin da ya ɗan kamata sosai musamman cinyanta da mazaunenen ta. A hankali ta dawo kan salla cikin rashin gamsuwa da suturar a dole ta kabbarta sallah. Koda ta idar zama tayi a wurin tayi Azkarul Sabah, kusan ƙarfe 8 ta koma kan gadon ta kwanta tana mai lumshe idanta lokacin ɗaya baccin da firgici da tsoro ya hanatayi a daren jiyan ya kwasheta. Ƙarfe biyu dai-dai ya farka dan kiran Salim daya addabeshi. “Bacci kake yi ne”. Yana zuge zip ɗin jacket ɗinsa yace. “Ban sani ba”. Yayi magnar yana kallon ƙirjinsa tabbas fatar jikinta ya ɗan manne da nashi cikin sauke numfashi yake shafawa cikin son tabbatarwa jin ba komai. Numfashi ya ɗan sauƙe dan sanin yadda fatar jikinsa keyi in dai fatar wani ya taɓashi jin ba ƙaiƙayin ba kuma ƙarajen kuma baiyi jaba ne yasashi janye idonsa yana tuna wannan shine karo na biyu kenan jin Salim na faɗin. “To ga Abba in ma ni bazakayi magna ba”. Gyara zamansa yayi yace. “Abba Barka da safiya”. Abba yace. “Barka da rana dai ko Mahmoudu ya jikin naka da sauƙi sosai ko”. Cikin tabbatarwa yace. “Alhamdulillah da sauƙi sosai Abba kar kace zaka zofa”. Cikin gamsuwa yace. “To Alhamdulillah haka dai Saleh yace min ɗazu da safe yaje kun koma kunga Doctor yace ba komai sun ƙarasa ma alluranka. Ina iyalintaka da yaranku”. Yana meda zip ɗinsa yace. "Suna gidan Yah Saleh wurin Sajida”. Bayan sunyi sallama ne yayi al'wala ya fito yayi salla a parlour. Kan sallayar ya jawo system nashi ya fara ɗan aikin da ba'a rasa ba, kai ya jinjina cikin gamsuwa ganin tuni kamfanonin da ya bawa aikin kayansu sun gama komai har wasu sun fara loda kayan cikin tirelolin dan kai kayan bakin teku yanayi yana ɗan shafa. kekkyawan farin karensa da ke gefen yana kaɗan jela. A hankali ta miƙe tsaye bayan ta idar da sallan la'asar da ta haɗa da azahar data wuceta tayi ƙasarunta, cikinta ta ɗan shafa dan yunwar da taji na murɗarta rabonta da abinci tun jiya da safe a hotel. Ta buɗe ƙofar ɗakin ta ɗan leƙo kai corridorn da yake cike da haske da sheƙin gyara sai kamshi da sanyin da yafi na jiya dake busowa, cikin ɗan ƙara leƙowa saboda tsoron cin karo da karen tace. “Appiy! Appiy”. Kanshi ya ɗago yana mai rufe system nashi da tattara wayarsa da ta Yah Amin da tata wayar data wurgar garin gudu ya zurasu cikin briefcase ɗinsa. Igiyar jikin Chain ɗin dake wuyan karen ya riƙe ya rataya briefcase ɗin ya nufi hanyar fita yana faɗin. “Ke ki fitomin a ɗaki, kizo ki koma inda kika fito ɗakina ba mazauninki bane”. Da sauri tace. “Ina tsoron karenka”. Da sauri ta fito jin yadda ya mata magna a faɗace. “Yana hannuna in baki fitoba zan sako miki shi ya fito min dake waje, ance miki ɗakina matattaran aljanune”. Cikin taka tsantsan da ware ido take taku har ta fito parlour, ganin baya cikine yasa tayi saurin fitowa waje. Da sauri ta koma da baya ganinsa tsaye shida Arda da Yah Saleh Mahmoud ɗin na riƙe da Ketra yana ta zirga-zirga a tsakaninsu, ganin yana riƙe da shine yasa tayi saurin raɓawa gefe can ta wuce da sassarfa ta nufi gidan Yah Saleh. A parlour ta samesu kasan cewar yau ba makaranta su Imran na gida, Zaid da Zaitoon sai wasansu sukeyi a tsakanin su Sajida da su Iman. Numfashi ta fesar a hankali saboda ɗumin parlour ya fara kore mata sanyin waje data ɗebo, Sajida ne ta matso kusa da ita tana jawo hannun su Zaid tace. "Zaid ga Amminku”. ko kallonta basuyi ba gwara Zaitoon ta ɗanyi dariya ta rufe ido. Aunty Maryam da Iman taje ta kirane ta fito Amira na biye da ita a baya. Dai-dai lokacin Yah Saleh ya shigo Mahmoud na biye dashi a baya da Ketra, da gudu Imran ya rungumo karen ya fara shafa shi, ita kuwa Fariyda cikin rawan jiki ta koma can bayan kujerar Aunty Maryam tana karya kai murya a sanyaye tace. "Appiy kallona yake yi fa”. Igiyar ya miƙawa Imran sai kuma ya kalli Zaid dake ta shafa karen Zaitoon kuwa da gudu ta maƙale Sajida tana nuna Ketra ganin haka ne yace. "Imran maidashi wurin Arda”. Cikin jin dadi kuwa ya nufi waje riƙe da igiyar yana kuma kiran Zaid. suna fita ta dawo tsakiyar parlour ta gaida Yah Saleh dake murmushi da faɗin. “Har yanzu baki dena tsoron Ketra ba”. Mahmoud na ɗan kallonta ta gefen ido a ranshi yace. "Hmmm yarinyar da harda suma dan tsoron tsiya”. Maryam ne ta ɓe baki tana kallon Mahmoud ɗin da ko inda take bai kalla ba bare ya gaisheta, sai Sajida daya miƙawa hannu alamun ta miƙo mashi Zaitoon, yana amsarta yace. "Kin basu abinci”. Da sauri tace. “Eh Yah Mahmoud sunci sun ƙoshi”. A daƙile Aunty Maryam tace. “Ni na ɗauka ai suma bazasuci abincin gidanmu ba”. Da sauri Sajida tace. “Ai su da guzurinsu suka zo ko ruwan gidana ban musu amfani da shiba ba abinda babu a babybag ɗinsu”. Fariyda dake gaidata a karo na biyu ta kalla a yatsine tace. “lau”. Yana kallon Yah Saleh yace. “Bari muje”. Cikin kulawa yace. “Bakuyi breakfast ba gashi har lokacin yin lunch ma ya wuce. Maryam ki kawo musu abinci”. Baki ya taɓe tare da jujjuya kai yace. “Bazan ciba”. Da sauri Yah Saleh yace. “Ki kawowa Fariyda ita ai zataci”. A faɗace tace. “Ita ba mace bace ba daga gidan mijinta ta fitoba, nifa na gayama ba abinda zan basu, ta iya aure wa in ya mutu ta aure ƙani, amman bazata iya bashi abinda zaiciba da wanda zataci, ni ba su Ummi bane da zan ƙare a kanta kamar yadda Ummi da Abba suka ga zasu iya su ƴaƴansu duk ita suka haifawa”. Wani kallon da yayi matane yasa ta haɗiye rogowar maganar. “Mu tafi”. Ya faɗa yana kallon Fariyda da idanta ya cika da ƙwalla. “Mu tafi”. Ya kuma faɗa yana kallonta, a hankali ta miƙe tsaye ta bi bayansa. Binsu Yah Saleh da Sajida sukayi har waje, motarsa suka samu a waje Arda ya fito da ita, key ɗin ya karɓa ya kwantar da Zaitoon a baya inda Sajida ta ajiye bag dinsu, Zaid dake ta wasa da Ketra Fariyda tace Arda ya miƙo mata, a baya ta sashi bayan Imran da Iman sun rungumeshi Iman tace. “Aunty yaushe zaku dawo”. Tana ɗan shafa kanta tace. “Anjima kaɗan zamu dawo”. Sai kuma ta ɗan rungume Sajida tace. "Goggo Sajida mun gode babys naki zasuyi missing dinki”. Tana murmushi tace. “Nima na kusa zuwa Nigeria in sha Allah”. Hannu Yah Saleh ya miƙa masa yace. “Sai ka juyo”. Kai ya jinjina mishi kana ya shiga. Ganin ya shiga motane, itama ta shiga gaba. Tuƙi yakeyi cikin nitsuwa da sanin kan garin, tunda ta shigo bai kalli ko ta inda takeba, itama gefe ta rakuɓe ta haɗe jikinta wurin ɗaya saboda jarabebben sanyin garin da ya buwaye ta, ta mirror ya kalli su Zaid da suke wasa. gaban motar kawai take kallo yadda garin yayi luf alamun ana iya fara Snow ako wanne lokacin. Kusan tafiyar 38 minutes sukayi, sannan yayi parking a wani kekkyawan eatiry na alfarma, Hanzade Terrace. daga motocin dake parking space ɗin nasu kasan wurine na hamshaƙan mutane. Su Zaid ya ɗauka ba tare da yace mata ko ƙala ba, ya juya ya nufi ciki, murɗawar da cikinta yayi shi ya sata yi masa biyayyar dole ta fito tabi bayansa tana ƙanƙame jikinta. A hankali suke taka upstairs ɗin. Hammm taja numfashi mai tafe da rawan lips sabida sanyin garin Wurine na alfarma dake bakin teku daga sama kana hango tekun dake shimfiɗe a ƙasa, wanda glass ne yayi musu Garkuwa tsakaninsu da ruwan sai flowers masu kyau da aka zageye wurin dasu sai yan tables masu kyau wasu da kujeru huɗu wasu biyu, inda ya zauna ta ƙaraso ta zauna tana gyara Scarf dinta tare da haɗe hannunta duka a ƙirji manu ɗinsu ya jawo yana dubawa, ɗaya daga cikin ma'aikatansu da yazone ya faɗawa abinda yakeso da abinda su Zaid zasuci. Tambayar ta abinda take buƙatane yasa tayi saurin cewa. “Coffee”. Duk da azabar yunwar da takeji ta zaɓi coffee ne saboda sanyin daya gigitata ya fara sata ƙarƙarwa, baki ya taɓe yana dannan wayarsa. Su Zaid ya fara bawa abinci saida suka ƙoshi ya goge musu baki sannan ya gyara zamansa ya fara cin abinda suka kawo mishi. Flacks ɗin coffee ta buɗe a karo na uku ta sa a ɗan ƙaramin mug ɗin da baya wuce kurɓa biyar, zuƙeshi tayi tana mai ɗan jin rawan sanyin da lips ɗin ta keyi na raguwa, sau huɗu tasha kana ta gyara zamanta tana mai longwaɓar da kai tace. “Ayyah zan tafi cikin mota sanyi kamar zai kasheni”. Tayi mgnar tana ɗaukan Zaid da shima yake takure duk da Sweater dake cikinsa. Zaitoon kuwa yar son sanyi harkokinta takeyi daga nan zuwa can. Car key ɗin ya ajiye a kan table ɗin ta ɗauka da sauri ta juya ta fita. Kusan 42 minute tayi a zaune kafin ya fito tuni magrib ta ƙarato, daga nan Homey Airport hotel ɗin suka wuce tafiyar 26 minute suka isa. Suna shiga ta sauƙe Zaid kan babban gadon, shi kuma bathroom ya wuce al'wala yayi yana fita ya nufi ƙofar ɗakin a hankali tace. “Tafiya zakayi ne?”. Tsayawa yayi ba tare da ya fitaba kuma bai tankanata ba tana ɗan kallonsa tace. “Ina zaka je?”. Tayi tambayar dan son cemasan ta manta wayarta a gidansa. “inda kika aikeni”. Ya bata amsa tare da fita. A hankali ta sauƙe numfashi tana mai jin sauƙin sanyin saboda ɗumin ɗakin. Wanka tayi da ruwa mai ɗan karen zafi haɗi da al'wala tana fitowa ta kimtsa cikin tattausar Turkish jallabiya mai sulɓi da ɗumin gaske, turarenta mai sanyin ƙamshin ta fesa, tana zura ɗan hijjab ɗin jallabiyar ya shigo riƙe da sallaya da briefcase ɗinsa. Yana shimfiɗa sallaya ya kabbarta sallan magrib da tuni ana ta kiran salla, Itama gefenshi ta koma ta kabbarta sallah. Bayan sun idar ne, ta miƙe ta gyarawa su Zaid kwanciya dan tuni sunyi bacci. Shi kuwa waya yake yi da Sulaiman dake tambayarsa ya jiki da kuma abinda ya shafi kasuwancinsu. Koda suka gama waya isha tayi. Bayan ya idar ne ya jawo pillow yasa akan tattausan sallayarsa daya shimfiɗa kan Turkesh carpert ɗinsu mai masifar laushi gaske, ɗan kishin giɗa yayi ta sa system nashi a gaba yana aiki da Yah Ahmad ya tura masa. A hankali tace. "Appiy wayata na bari a”. Cikin tsareta da ido da takaicin umarnin da Abba ya bashi na cewa kar ya sake kwana shi kaɗai saboda jikinsa ya kwana da ita, ganin yadda ta addabi rayuwarsa daren jiya akan kare harda suma ta kwana iface-iface ta hanasa bacci ne yasa dole ya taho nan ɗin da shirin kwana. “Appiy”. Ta kuma kiransa cikin sanyi. A daƙile yace. "Kika sake cemin Appiy sai na baki marin da zai makantaki”. A hankali tace. “To ince ma Mudy”. Wani irin kallon takaici ya watsa mata a kufule yace. “Nine ma Mudy, Mudy to ma a gidan uwar wa kika samo wannan sunan zaki labta min shi Mudy me Mudy”. Cikin sanyi tace. "To incema Papi?”. Wani irin juyowa yayi ya mata kallon da bata taɓa ganin makamancinsa ba a rayuwarta, rawa lips ɗinshi suka farayi kamar maijin sanyi yana nunata da yatsarsan ido cike da yanayin da yafi kama da nadama sai kuma kawai yayi ƙasa da kanshi “Ina son magna da Mamy nane kuma wayata na can”. Wayarta ya zato ya cilla mata kan gadon. Ya maida kanshi yaci gaba da abinda yake yi. Da sauri ta ɗaga kanta ganin ya kashe wutan ɗakin duhu ya mamaye ɗakin. Kwanciya yayi kan sallayar ya lumshe idanunsa saboda baccin da ya fara fizgarsa. Voice ɗin da Mami tayi mata ta bata amsa kana ta ji na Aunty Saddiqa sai na Amina sai Zainab, ɗan gajeren tsaki taja ta juyawa gefen hagu sai ta kuma juyowa dama, hannunta ta ɗaura kan cikinta da yake ɗakale kamar ba hanji ɗan coffee ɗin da tasha fitsari ɗaya da tayi ya tafi. Zama tayi a tsakiyar gadon tana ɗan tunanin cikin ɗakin ba wani abu na ci haka ne yasa ta ɗan kwaɓe fuska, sai kuma ta kwanta 2 minute tsakani ta tashi zaune, saboda murɗar yunwa tun jiya da safe. Cikin rawan murya tace. “Appiy”.. Shiru bai amsa ba baiyi masifa ba shi yasa ta ƙara cewa. “Appiy!”. Cikin baccin yaji muryarta dan ta sunkuyo ta inda yake kwance a ƙasan. “Appiy yunwa nakeji cikina ciwo”. Da sauri ta dawo tsakiyar gadon jin ya buge hannunta da ta kai da niyar tadashi hasken wayarsa ya kunna tare da cewa....... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 54 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* “Gani cinyeni nima abincine ai tunda ke mayyace da kika san kina jin yunwa me ya hanaki amsar abinci a gidan Yah Saleh. Can ma Hanzade da mukaje me ya hanaki kici duk abinda kike so kikayi ta zuƙan ruwan zafi kamar mai cutar sanyi, sai yanzu da muka dawo zan kwanta inyi baccin da kika hananiyi jiya kice min zakici abinci yunwa kikeji cikinni na ciwo, to gani zo ki cinyeni.” ido cike da kwalla tace. "Masifa take min tana min gorin Yah Amin ya rasu, shiyasa bazan iya ci ba, a Hanzade Terrace kuma sanyine ya hanani ci.” a kufule yace. "Eh to yanzu ai gani ga zafi sai kizo ki cinyeni zaki fi samun kwanciyar hankali”. A hankali ta juya ta kwanta ta kife kanta a pillow gami da jawo duvet ta rufe jikinta tana mai sakin kukan cikin sanyin da yunwa a haka bacci ya ɗan saceta. A hankali ta yunƙuro daga kwanciyar tana rumtse idonta da ƙarfi gami da fara jan duvet ɗin jiki na rawa, ta farka a firgitacin daga bacci jin ana ajan duvet ɗin, Ɗan tsaki yaja ya sunkuyo hannunsa ɗaya dafe da kan gadon ɗaya hannun da ya kai yana jan duvet ɗin dan tada ita yaci gaba ja, Cikin sanyin bacci tasa ihun gami da faɗin. “Innalillahi wayyo Allah na Appiy Ketra Appiy ka taimakeni”. Tana magnar ne cikin magagin bacci da rawan jiki cike da ɗimuwa da tsoron karen da yasata gigicewa, shiru yayi cikin duhun da baya iya ganinta. tsaki yaja fahimtar a gigice take bata da niyar yin shiru ne yasa hannunsa ya fizgo duvet ɗin. “Yah salam”. Ya faɗa saboda jin yadda ta fara buge-bugen neman ma ɓoya da auna masa kira a jere a jere da magiyar neman taimako. “Wayyo Allah na Appiy Ketra ka taimakeni Appiy”. Zama yayi kan gadon ya miƙa hannunsa ya fara lolubo ta inda take, da ƙarfi ya fizgota kusa dashi kafaɗunta ya riƙe da hannunsa duka biyu yace. "Ke zan tsinka miki marifa in baki rufe min bakiba”. Ai bata ma jishi ba bare ta sahirta sai fizgewa take da yunƙurin ƙwace wa. “Da ƙarfi ya fizgota sabida juyawar da tayi tana tattaro duvet, kanshi ta faɗo da ƙarfi. “Ke nine karenne ko me kike nufi?”. Da ƙarfi ta rungumeshi ƙamƙam cikin haki da rawan jiki take ƙara ƙwaƙumeshi. Shiru yayi tamkar ba numfashi a jikinsa, yana jin yadda jikinta ke tsuma da bugun zuciyarta dake harbawa da ƙarfi-ƙarfi. Ita kuwa Fariyda har lau tana ƙwaƙume dashi gam, a hankali ya fara janye jinsa sai kuma ya miƙe tsaye ya ɗan matsa gefen gadon da ita a jikinsa jin yadda ta ƙara shaƙo wuyansa ta maƙaleshi, hannunsa yasa ya kunna wutan ɗakin fuskarta ya ɗan leƙa idonta dake rufe gam-gam ya ɗan kalla sai kuma ya fara magna cikin shakeƙƙiyar muryarsa da ta shaƙe ta maƙale wuyansa da tayi yace. “Ke zaki kashe ninfa ki sake min wuya, ki buɗe ido ki gani ba wani kare a nan sai dai ko in aljanu kike da”. Ya ƙare maganar da sauƙe numfashi mai nauyi saboda jin ta sakeshi, gefe ta tsaya tare da fara gyara rigarta daya tattare tayi ƙasa da kai kamar munafuka ta fara gyara Scarf ɗinsa dake wuyanta da hularsa. Harara ya auna mata ya tsuƙe fuska yace. "Ga nan abinci sai ki ɗauka kici”. Ya ƙare maganar yana komawa kan sallayar ya kwanta yana rufe idonsa da bakin Scarf ɗin wuyansa alamun baya son hasken. A hankali ya lumshe idanunsa yana faɗin. “Ya za'ayi bazakiyi ta ihuba kin kwanta ba al'wala ba addu'a sai charting da ƙattin banza, ni ki addabeni da ihun Ketra da baya nan yara ƙanana na bacci sai ke ki buwayeni”. Baki ta tura ba tare da ta kalleshi ba bare tace wani abu. Tray abinci da ya fita ya amso mata a kitchen ɗinsu ta kalla, sai kuma ta zauna a bakin gadon a ƙasa tana maida numfashi, tray ta ja ta fara cin abincin tana waige-waige tsoro, kusan rabi taci ta ɗaura da coffee sai kuma ta shiga bathroom ta wanke bakinta ta sabunta al'walan bacci ta fito ta kwanta bayan tayi addu'a. Duvet ɗin ta ƙara jawowa ta duƙunƙune a ciki har zuwa kanta a haka bacci ya ɗauketa. A ƙalla 43 minute da kwanciyarsa amman bacci ya ƙauracewa idonsa saboda hasken dake kunne a ɗakin tsaki ya ɗan ja ya miƙe tsaye dan kashe hasken da ya hanashi baccin. time ya kalla a wayarsa daya miƙe da ita. 1:00 Am. A fakaice ya ɗan kalleta, sai kuma ya ɗan tsaya a bakin gadon, ganin yadda take duƙunƙune cikin duvet da take rufe dashi har kanta duk da haka kuma rawan sanyi take yi, hannunsa ya miƙa da nufin kashe wutan sai kuma ya janye hannun gaban gadon su Zaid ya wuce gyara masu rufuwa yayi sannan ya juyo dan kashe wutan, karkarwa jikinta keyi bakin gadon ya ɗan zo ya tsaya a ƙalla 2 minute sannan ya sunkuyo ya ɗan ja duvet ɗin, shiru ko motsi batayi ba tabbacin bacci take yi sai karkarwar da jikinta ya ƙara kan lips ɗin ta tsaida idonsa, ta turo ɗan lip ɗinta na ƙasan kaɗan na saman kuma ta ritsashi da tsotso tamkar yar yayen data rasa nannan ɗinta, gashinta dake baje kan pillow har zuwa kan ƙirjinta saboda zamewa da hular tayi ne ya ɗan kalla a fizge. “Hmmmm”. Ya sauƙe numfashi, sunkuyowa yayi dan ganin rawan jikin yayi yawa ya wuce ace na sanyin Istanbul ne da alamun akwai zazzaɓi hannunsa ya ɗan matso dashi kan wuyanta zafi yaji rau har jikin Scarf din sa yaji ɗumin, matssss yaja tsaki. Briefcase nashi ya buɗe magungunansa dake ciki ya fara dubawa, kala biyu ya ɗauke daga cikinsu kan bedside drawer ya ajiye searched ɗin magungunan tare da goron bottle water ɗin daya ɗauka kan Tray abincin da ko rabinsa bata gama ciba. Bakin gadon ya zauna yana mai kallon tsanantan rawan jikinta kamar wacce zata sume sai tsotsar da takeyiwa lip dinta take tana sauƙe numfashi mai zafi. Hannu shi ya kai kan wuyanta ya fara jawo Scarf din dake zageye da wuyanta, da sauri ta buɗe idonta tana cewa. “innalillahi Appiy ketra”. Sai kuma tayi shiru ganinsa zaune a gabanta ya tsuƙe fuska tana ƙara jawo duvet ɗin tace. "Me nayi kuma?”. Lip ɗinta na saman da yayi jazir sai sheƙi yake yi sabida tsotsarsa da takeyi ya ɗan kalla a fakaice ya miƙo mata searched ɗin maganin. “Kisha”. Ya faɗa a sanyaye. Cikin tsanar shan maganin tace. “Ni lfyta ƙalau”. Juyowa yayi kan gadon da kyau yace. "Kisha”. Kai ta jujjya tana ƙanƙame jikinta, hannunsa ya kai da nufin jawo Scarf din da sauri ta matsa tare da cewa. "Ni ka barni inyi bacci”. Fuska a haɗe yace. "Bani abuna in ma bazaki sha mgni ba ya rage naki”. Cikin muryar bacci tace. "Wanne abun ka ni ba abunka da na ɗauka”. Yana kai hannunsa yace. “Ai bazaki iya daina min sata ba, sai ranar da na karya wuyan zanga a inda zaki ɗaura Scarf din harma da turarena kika ƙara fesawa ko”. Tana ƙara ja da baya tace. "Ni ba abinka da na ɗauka wannan cikin waɗanda aka bani a hotel ɗin nan ne, turarenka kuma ina zan ganshi ma”. Da ƙarfi ya fizgo Scarf din har saida ta matso kusa dashi sunsuna shi yayi yana mata kallon takaici yace. “Ke ƙanwar uwarsu ce ai yan hotel ɗin dole su baki kaya, ba ga turaren nawa ba”. Ya ƙare maganar yana ɓalle maganin ko wanne ɗaya ya cire. "Ni dai ba barauniya bace”. Ta faɗa tana turo lip ɗin ƙasa hannunta ya jawo da ƙarfi ta matso kusa dashi kan wuyanta ya manna hancinsa inda ƙamshin turaren jikin Scarf din ya mamaye. Da ƙarfi ta rumtse idonta saboda ɗumin numfashisa daya ratsa fatar wuyanta. Da ƙarfi ya juyota ta buɗe baki da nufin yin ƙara ya afa mata maganin a bakinta cikin zare mata ido yace. “Kina fiddashi sai na tsinka miki mari”. Yayi magnar da ɓalle marfin goron ruwan ya sa matashi a baki, ido ta rumtse da ƙarfi cikin tsananin sanar maganin ta fara kakarin amai, gefen tafin hannunsa ya manna kan bakin nata sai kuma yasa yatsarsa ma nuniya da babban ya matse hancinta yana zare mata ido yace. “Haɗiye”. Cikin rawan jiki da neman numfashi ta haɗiye. Miƙewa tsaye yayi yana goge hannunsa da Scarf ɗin ya wurga mata shi kanta, ya kashe wutan ɗakin ya kwanta. Ƙarfe biyar dai-dai ta farka daga baccin duvet ɗin da tun da zazzaɓin ta ya sauƙa ta farajin zafi ta ture gefe tayi saurin jawowa ganinsa tsaye kan sallaya yana Sallah, sai da ta gyara rigarta ta sauka ta ɗaya gefen ta wuce bathroom. Wanka ta farayi da ruwa mai zafin gaske duk da yau sanyin bai kai na jiyaba wanke bakinta taya tare da al'wala kana ta fito, ganin baya nan ne yasa ta sake tayi salla da azkar sannan ta kimtsa, bayan su Zaid sun farka tayi musu wanka suma ta kimtsasu cikin kayan sanyi. Jin ana buga mata ƙofane ta miƙe taje ta buɗe ɗaya daga cikin ma'aikatan hotel ɗin ne ya miƙo mata Tray ɗauke da abincinta da nasu Zaid sai flacks ɗin tea amsa tayi kana ta koma ciki. Sa'ad ne zaune gaban Mom ɗinsa da Uban riƙonsa gaba ɗaya baya cikin nitsuwarsa. “Kayi haƙuri Sa'ad yadda Mahmoud ɗin ya faɗa shine mafi dacewa sabida kaucewa saɓawa Allah, sannan tunda har ta tabbatar maka baya sonta kuma kaiman kaga tabbacin haka tunda har shi ke bada shawarar yadda zakuyi abin a sirri ta yadda ran iyayensa bazai ɓaci a kansa ba, to ka haƙura ni da ka gayamin zaka zoma da zan hanaka. Dan nima ina bincike kan ɗan uwansa da yace yana nan Gombe kuma akwai wanda yace min ya sanshi, ita kuma Fariyda ka dena damu da ƙinn baka number da tayi, ina da baccin taƙine dan kiyaye haƙƙin igiyar auran dake kanta kuma shiyasa bata amsa kiranka, take kuma katse kiran koda shi ya ɗauka ya bata wannan shine tabbacin tasan abin da takeyi yar gidan mutuncice.” cikin ɗimuwar rashin ɗaukar wayarsa da ciwo bai bar Mahmoud ɗin ya ɗauki kiran iyayensa ba yace. “Abba ina sonta wlh ina son Fariyda irin son da nima ban san adadinsa ba, bana son rasata domin itace kaɗai matar da nakeji zan iya rayuwa da ita, ina kiran layinshi baya picking call na ɗaya number da ta bani kuma ko na kira baya shiga sai WhatsApp da nayi magna yafi sau goma ba amsa, kawai dai muje Kano nan tunda ganesu bazaiyi wuyaba da sunan Al'ummah zan gano inda yake”. Numfashi mai sanyi Mom da son da Sa'ad ɗin ke yiwa Fariyda yasata jin ƙaunar ta tamkar ranta tace. “Nima ina sonta Sa'ad kuma in sha Allah sai ka sameta bi'izinillahi ta ala burinka zai cika domin inayi maka addu'a, amman gskyar Fariyda da take kinyin mgna da kai kuyi ta istigfari na mgna da kayi da ita lokacin da kaje na tunda da aurenta ka daure mu kara sati uku zuwa wata ɗaya muga in har bai kiraka ba, kuma ba amsa a WhatsApp sai muje Kano”. Cikin gamsuwa da hakan Alaji Usman ɗin yace. "Yauwa hakan shi yafi”. Istanbul Tunda ya fita bai dawo ba, itama bata sa ran dawowarsa ba dan tunda suka zo Istanbul in ba jiyaba bai kwana anan ba kai ko awa biyu ma baiyi ba. Shi kuwa Mahmoud tunda ya fita bai zauna ba, aikin haɗa kan kayyakinsu da yayi kwanaki yana duba aikin da ake yi musu da hada kayansu kafin ciwon yaci ƙarfinsa ya kwantar dashi, komai ya haɗu kama daga carperts darduma blankets da labulayen yan gaske da shi ya bada samfurin ko wanne aka buga musu, Alhamdulillah kuwa ko wanne Company sun gama hada dukkan abin da ya nema har an fara parking na kayyakin ana libgawa a manyan kontenoni dake bakin tekun da sakasu cikin jirgin ruwa zuwa Lagos. Gab da magrib ya baro bakin tekun dan tirelan takalma da rigunan da akayi musu ya iso har an gama sasu a kontenarsu an sa a jirgin ruwan har ta kama hanya ne yasa ya fito cikin gamsuwa da kammala komai da yake da nufin yi a Istanbul ɗin gidansu ya wuce kai tsaye . Bayan sallan isha kwance take tana lulluɓe da duvet ɗin iya kantane kaɗai a waje waya da ke kan kunnenta ta gyara riƙewa tana kallon su Zaid da keta harkokinsu a kan gadonsu. "Nima ban san yaushe zamu dawoba Yah Mujahid amman in sha Allah mun kusa”. Ta faɗa cikin jin gamsuwa da magna dashi a tudu biyu ɗan uwa kuma miji a gare ta in Allah yasa sun koma. Kai ta ɗan ɗago jin an tura ƙofar ɗakin an shigo. Wurin su Zaid dake ta ɗaga hannu suna haɗa bakin faɗin. "Owo Appiy! Appiy!!”. Ya nufa tare da buɗe musu hannu rungumesu yayi a jikinsa yana kissing neck ɗinsu dariyar da sukeyi ne yasa ta ɗan kallesu ta gefen ido, sanye yake cikin tattausar Turkish jallabiya maroon color mai masifar kyau da ƙelli tayi cib da jikinsa hulɗar dake haɗe da jallabiyar na kwance kan kafaɗunsa sai takalmi sauci milk color da hular saƙa shima milk color da yasa a kansa, hakama Scarf din wuyansa shima milk ne, ƙamshi yake zubawa tamkar fure flower, baki ta taɓe ta maida hankalinta kan wayar da take yi murya can ƙasa tace. “Yah Mujahid nima nayi missing ɗinkufa, ina son ganin Mamy na dasu Ummi”. Ɗauke kunnensa yayi daga jin maganar da take yi ɗin, ya ajiye su Zaid ɗin bakin gadon travelling luggage dinsa dake can gefe ya kalla komai a kimtse yake wuri ɗaya sai jakar dake gefe na kayan da yasa Arda ya kawo musu ya bada a Reception aka kawo mata, wayarshi ya zaro time ya ɗan duba takwas harda kwata na dare. Knocking ɗin da ake yi ne yashi juyawa dan zuwa buɗe ƙofar. "To Yah Mujahid karka manta fa”. Ta faɗa cikin muryar dake nuna jin dadi. Ko ta inda take bai kuma kai idonsa ba, tray abincin da aka kawo musu ya amsa. Kan table ɗin dake gaban kujera ya ajiye tare da miƙawa su Zaid hannu da gudu suka zo. Su ya fara bawa saida sukaci ya goge musu baki sannan ya jawo plate ɗin fruits, ya fara sha. Ita kuwa Fariyda a hankali ta juya ɗaya gefen taci gaba da wayarta. Bayan kamar 46 minute ta juyo da kanta tsaye ta hangoshi rungume dasu a bakin ƙofar, baki ta ɗan taɓe bayan ya fita, plate ɗin fruits da ya rage ta jawo ta fara shan strawberry and Apple da ya rage, tana cikin sha ne taji ana Knocking tasan ba shi bane dan in shine sai dai ya shigo kawai dan shima da card a hannunsa cikin mamaki ta zuba mishi ido tare da cewa. “A........... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 55 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Tace “Arda”. kai ya ɗan rusunar ya gaita ya ɗaura da cewa. Ita ake jirafa tayi sauri kar suyi missing flight. Cike da mmki ta maimaita flight a kan lips ɗinta kai ya gyaɗa alamar eh ya ƙara da cewa. 11:00 Am jirginsu zai tashi gashi yanzu har 9:48 Am kuma zuwa Airport ɗin ma zai ɗaukesu 36 minute. Travelling luggage ɗinta ta nunawa Arda ɗin tana mai warware ɗan kwalin Turkesh Abaya dake jikinta, tayi Rollin kanta dashi, handbag ɗinta ta ɗauka bayan Arda ya fita, turarenta dake kan mirror ta fesa tare da tattare ƴan kananan tarkacenta da nasu Zaitoon tasa a ciki jalartan ta juya har taje bakin ƙofar sai kuma ta ɗan juyo tana kallon ɗakin ko akwai abinda ta manta, aikuwa da sauri ta dawo ta ɗauki wayarta tabi bayan Arda. Ƙarfe sha ɗaya saura kwata da kyar take tura akwatin nata saboda nauyin da yayi na cika da kaya duk da ba wani ƙato bane, yana gefenta tare da su Zaitoon kai bakace ma tafiyarsu ɗaya ba. Da sauri ta kalli gefen hagunta jin an riƙe akwatin. "Wannan ai aiki nane babe”. Numfashi mai nauyi ta fesar jin daɗin amsar mata tura jakar, cikin kallon dake bayyana sirri so daga zuciya zuwa fuska yace. “Sunana Faisal Uman Guroje, kefa?”. Hmmm tace tana gyara riƙon handbag ɗinta tana kauda fuskarta gefe dan kallon mayata da yake mata. Dai-dai lokacin suka isa bakin steps ɗin jirgin gefe ya ɗan matsa ya nuna mata matakalar cikin taushin murya yace. “Mata sune gaba akan komai saboda rauninsu”. Juyawa yayi ya ɗan kallesu saboda jin surutun yayi yawa a bayansa, dai-dai lokacin ta fara take step ɗin shi kuma Faisal ya ɗaga akwatin. A saman lips ɗinshi daya taɓe yace. "To iliya ɗan mai karfi”. Kwaɓe fuska yayi kana ya juya yaci gaba da tafiya. Shi kuwa Faisal tafiya yake duk hankalinsa na kanta ita ke duba seat number ganin ta tsaya ne yace. “Babe nanne seat naki?”. Kai ta gyaɗa masa alamar eh, ɗan matsowa ciki yayi ba tare da ya lura da Mahmoud da tuni ya zauna ya rungume su Zaid ɗaya a gefen dama ɗaya a gefen hagu yana latsa wayarsa. Akwatinta yasa cikin drawer jirgin kana ya ɗan juyo ya kalleta yana mai nuna mata seat ɗin yace. “Bismillah zauna kinga ko ƙaddarama haɗamu makwataka tayi a jirgi, in sha Allah aure kuma zai haɗamu a inuwar jannatul firdausi”. Ido ta ɗan zuba mishi ganin ya zaro tissue ya ɗan goge seat ɗin, gefen ta ya ɗan rusuna bayan ta zauna a hankali yace. "Ko sai na biyane za'a faɗa min sunan?”. Tana ɗan kallon gefen Mahmoud ɗin jin Zaitoon na dariya, kanta yake shafawa da sumbatar goshinta. “Fareeydah”. Ta faɗa a mutunce. Da sauri yace. "Kin gani ko Allah ma ya haɗa alaƙar tun a sunayenmu Fareeydah mrs Faisal ai ya tafi sosai ko”. Ganin flight Attendance ɗin na ta duba zaman passengers da gyara rufe durowowinsu yasa shima zama a kujerar dake kusa da tasu Zaid da ba kowa akan kujerar dan Mahmoud ɗin na rungume dasu. Sha ɗaya dai-dai jirginsu ya tashi zuwa Nigeria... A hankali ya buɗe idonsa daga baccin da ya ɗaukesu shi dasu Zaid ɗin saboda surutun Faisal dake yiwa Attendance dinsu bayanin su buɗawa Fariyda kujerar zuwa gado su kawo mata blanket, ido ya zuba mishi cikin mmki ya taɓe baki yana nazartar Faisal ɗin “Gashi dai kamar Gentle man amman da ganin wannan abar duk ya susuci ya zama kamar mawaƙi surutu kamar kabarai duk ya gigice ya hanamu bacci cikin salama sabida sakarci mutum kamar bunsuru ya faɗa a cikin ransa. A fili kuwa harara ya auwana side ɗin da Faisal ɗin yake haɗi da jan dogon tsaki mai manyan wasula ya ƙare da taɓe fuska kamar yaga abun ƙyama. Shi kuwa Faisal numfashi ya fesar tare da cewa. "Good night babe kiyi bacci mai daɗi da kekkyawan mafarki”. Hmmm kawai tace mai kamar yadda duk mgnar da yake yi bata wuce ce masa hmmm ko uhmmm daga sunanta da ta faɗa bata kuma ce mai komai ba. Gyara kwanciyarsa yayi bayan ya buɗa gadon ya amshi blanket ya rufe su Zaid dake rungume dashi daga nan ya maida baccisa. Istanbul to Logos tafiya 7 hours and 17 minute gashi tafiyar darene, haka yasa mafi akasarin mutanen sunyi bacci, Cikin sanin makamar aiki pilot ɗin ya rinƙa farara gudu, cikin duhun dare da duhun gajumare a sararin samaniya, karfe 6:20 Am dai-dai sukayi landing a Murtala Muhammad International airport Lagos. Bayan sun fito ne ta kalli gefe inda yake tafe dasu Zaid ba komai a hannunsa iyaka system nashi ko akwatinsa bata ganiba kuma suma jakar kayan sanyin ya hana Arda fito dashi daga motar ma. Numfashi mai sanyi ta fesar lokacin da ta shiƙi ni'imtaccen iskar ƙasarta da tayi wata biyu cib harda ɗorin kwanaki bata shaƙaba, tana biye dashi a baya Faisal na maƙale a gefe yana tura akwatin ta suka fito daga cikin Arrivals ɗin shima Faisal yar karamar jakace goye a bayansa, kusan a tare suka fito, mutanen dake ɗan cike a wurin waɗanda suka zo ɗaukar yan uwansu ne ke ɗan dudduba fuskokin masu fitowa, daga gefen ƙofar da suka fito akwai wata ƙofar itama matafiya ne ke fitowa daga ciki bisa dukkan alamu kusa a jere a jere flights ɗin suka sauƙa. Yana gaba Zaid da Zaitoon na gabanshi cikin kekkyawar shigarsu. Ita kuwa Fariyda suna bayanshi kaɗan ita da Faisal ɗin. Ido ta zuba mishi cikin tsananin sabo da shaƙuwar da ko an shekara goma ba a haɗuba baza'a gaza gane junaba, cikin zaro ido tayi kanshi da sassarfa tana ƙara tsareshi da ido, hankalinsa na kan Zaitoon da Zaid ya shakumo gashin kanta da ƙarfi yasa hannunsa daya zai ƙwace tab ɗinsa da ta fizge, a hankali ya ɗago kansa jin muryarta tace. “Papi”. Ido ya ɗan zuba mata in second yace. “Fadila”. Yayi magnar tare da taɓe baki gami da ɗan ɗaga girarsa ɗaya da ɗan kwaɓe fuska . Wani irin tsalle tayi ta nufi abkawa jikinsa, da karfi ya dafe filar dake gefensa tare da rumtse idanunsa lokacin da ya kaucewa rungumar ya ɗan tureta yace. “Har yanzu bakiyi hankali ba kenan”. Sake hannunshi da ta riƙe lokacin da yasa hannun dan tureta tayi tana dariya mai cike da tsananin jin dadi tace. “Kamar dai yadda har yanzu baka da mutunci ba fara'a haka nima”. Ido Fariyda ta zuba musu tun sanda ta kira sunan da ta fara ji a wurin Idaya da ta tabbatar mata ita karuwarsace sai kuma yau da taji a bakin wannanr matar da ta hango ta kai mishi harin rungumeshi. Ita kuwa Fadila hannu ta miƙa masa tana cewa. “Ya kake”. Ɗan buge cikin tafin hannunta yayi da bayan tafin hannunsa a taƙaice yace. “Lau”. Sai kuma tayi wata iriyar dariya mai cike da jin daɗi haɗuwa dashi. Shi kuwa Mahmoud a hankali ya ɗan juyo kansa inda suke ya zubawa ido yanayin fuskarsa na sauyawa. Ƙeyar Faisal da ya miƙa mata wayarsa tare da faɗin. “Ki taimaka ki samin number ki dan in samu sauƙin tafiya da zuciyata da zakiyi”. Tana ɗan kallon Mahmoud ɗin ido cikin ido sukayi dashi sai kuma tayi saurin yin ƙasa da kanta dan kallon da ya watsa mata yasata jin bazata iya ci gaba da tsaida idonta cikin nasaba. Idansa ya maida kan ƙeyar Faisal ɗin yana taɓe baki. Fadila da ta kuma matsoshi ya ɗan kalla a fakaice yana mai meda kallonsa kan Fariyda da ta amshi wayar Faisal yace. “yanzu me kikeyi”. Tana mishi kallon dake nuna shaƙuwarsu tace. “yi a hankali yanzu da yar jarida kake tare yanzu zan bazaka a duniya”. Ɗan guntun murmushi iya ƙurewar fara'arsa da taga yakeyiwa su Zaid yayi sai kuma ya ɗan juyo ya kalli inda su Fariyda suke idonsa na kan Fariyda yacewa Fadila.. “Yaranki nawa? A ina kike aiki? Ina Umma”. Numfashi ta fesar tana kallon inda yake kallo tace. “Banyi aureba Umma tana lfy, ina aiki a nan Lagos kasan mun dawo nan ai tun bayan rasuwar Abbana muka dawo Lagos wurin Yah Ismael da Umma”. A hankali yace. “Ke sai kin tsufa zakiyi aurene me kike jira”. Tana dariya tace. “Kai nake jira”. Ɗan kallon Fariyda yayi ido cikin ido sai kuna ya ɗan lumshe nasa idon tare da cewa Fadilan. “Zaki bani number ki in kaiwa Fadil”. Ya ƙare maganar yana ɗan juyo fuskarsa kanta. Cikin kwaɓe fuska tace. “Meyasa sai Fadil kai baka bukatar number ta kenan”. Ƙara juyowa yayi yana kallon Fariyda dake yiwa Faisal murmushin da ya subce mata saboda ce mata da yayi. “Next Mount uwar haka zamu sake tafiya Istanbul ko Canada Honeymoon”. Kauda kanshi yayi tare da cewa Fadila. “Saboda shine sunanku iri ɗaya dashi”. Dariya mai cike da tuna baya tayi tace. "Allah sarki Fadil da gaske kuna tare? Yanzu me yake yi? Yayi aurene?”. Kai ya jujjuya mata cikin ɗan shaƙuwarsu ta ƙawancen ƙuruciya yace. "Ai tuntuni ya zama Pediatrician, kuma yana Kano shine ma Dr twins na aure kam ai yace har abada bazai yiba sai ya jiraki duk inda kika shiga”. Da sauri tace. “Dama burinsa kenan ya zama likitan yara”. Sai kuma ta ɗan kalleshi ganin ya sunkuyo cikin mmki take kallon su Zaitoon more Especially Zaid ido cike da fargaba tace. “Waɗan nan fa”. Ido ya juya cikin nuna girma yace. “Ƴaƴana”. Sai kuma ya ɗan shafa kan Zaitoon tare da cewa. “Zaitoon banda fadan rashin gskya je wurin Ammiy ki amshi naki tab ɗin”. ya ƙare maganar yana nuna mata Fariyda da yatsarsa. Da gudu kuwa ta nufi wurin Fariyda shi kuwa Mahmoud wayarsa ya miƙa mata tare da cewa. “Samin number zan kaiwa Fadil dan al'kawarin nayi masa”. Ido cike da karaya take kallon Fariyda dake wani irin ƙyalli har yellow yellow take yi fatarta sa wani irin shegen glowing yakeyi, afuskarta ta zuba wa ido more Especially lips ɗinta da take motsawa alamun tana yiwa Zaitoon mgna kan gashin girarta ta maida idonta zuwa saman goshinta inda wani irin tattausan suma mai sulɓin gaske dake kwance lip lip ɗan jikinta da yake tafiya da shekarunta da bayyana asalin ƙuruciyarta da ziryar madaran kyanta ta kuma kalla duk da Abayace amman cikar surarta ta bayyana, handbag ɗinta ta buɗe ta zaro tab ɗin Zaitoon ta miƙa mata fahimtar abinda take so da kuma ganin da tayi Mahmoud na nuna mata ita, sunkuyowar da ta ɗanyine yasa jelar gashinta fitowa ta gefe, miƙewa tsaye tayi tana kallon Faisal dake cewa. “Gacan brother na yazo ɗaukana muje ku gaisa ko”. Kai ta jujjuya da sauri tare da cewa. “A'a nima gacan yayana tare zamu tafi”'. Yana kallon Zaitoon ta juya a guje ta koma wurin Mahmoud yace. “Wai tare kuke da shine?”. Kai ta gyaɗa mishi da sauri ya sa hannu ya kama kanshi. “Babe baki gaya min yayanki bane wlh ban kula da kamar da kukeyi dashi Bama sai yanzu shi yana nan tamkar Aryan Khan ɗan SRK naga sam baya dariya ke kuma kamar Suhana Khan wlh sai yanzu na lura da kamarku bari inje in gaidashi duk da dai kamar ƙanine a wurina amman tunda yayankine ai girma ya dawo nashi”. Kafin ta iya cewa komai ma tuni ya tafi. Hannu ya mika Mahmoud ɗin tare da cewa. “Afwan babban Yaya nayi laifi a yafe min amman in sha Allah zanzo har gida in bada haƙuri”. Ya ƙare maganar tare da sauƙe hannunsa dan Mahmoud ɗin bai bashi hannunba sai kai daya jinjina masa tare da cewa. “Sai kazo ɗin”. Ya dire mgnar yana ceje gefen lip ɗinshi na ƙasa da ƙarfi. Kai Faisal ɗin ya ɗan shafa yana murmurshi ya juyo kansa kan Fadila da har yanzu idonta na kan Fariyda shiyasa bata ji gaisuwar da yayi mata bama ganin wani irin kallon wulaƙancin da ƙasƙancin da Mahmoud keyi masane ya sashi juyawa wurin Fariyda ya dawo yana faɗin. “Sai kinjini”. Ya faɗa yana saven number Yah Amin da ta saka mishi. Jin alamun ana kallonta ne ta ɗago kanta tare da juya lumsassun idanta cikin sanyi Fadila tace. “Kai baka buƙatar number tawace”. Yana ɗan nunata da yatsa yace. “Ni number Yah Isma'el zaki samin”. Ya faɗa idonsa na kan Fariyda har lau yana cije da lip ɗinshi yana ɗan daddatsawa da sauri-sauri, murya cike karaya Fadilan tace. “Papi na karaya da cikar muradina amman ban cire raiba,”. Ta ƙare maganar da amsar wayarsa da yake miƙa mata number ta ta fara sa mishi tana maida hawayen dake ciko mata ido sai kuma tasa mishi number Yah Isma'il, miƙa mishi tayi tana kallon yadda ya rungume Zaid da Zaitoon cikin sanyi tace. “Bari dai inyi maka hug ɗin welcome back in my life”. Kafin yace wani abu ta ƙaraso gareshi ta buɗe hannunta ta ronƙofowa kasu tayi musu wata iriyar run........... Assalamu alaikum jama'a ta jama'ar arziƙi fatan muna lfy ya gida da yaranmu. Matan alkhairi mata masu duniya, akwai garaɓasa fa ta musamman da na watannan na maulud promo haɗine na musamman kashi da ban da ban, akwai naku na manyan mata, da kuma amare bazaaawara ko budurwa, da masu joge ɗanyen jego ko barden jego. 08069423567 gata inda zaku yi min magna ta WhatsApp, Set ɗin kayana mataki biyu ne. Na forƙo daga 40k ne zuwa ƙasa shine ƙananan 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k Akwai Maganin Infection sadidan yar uwa ba haufi, shi kuma set 10k. Sai kuma manyan set ɗin hajia taho kiji daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k 130k 140k sa sha kundum uban makiya 150k ne yar uwa. Haɗine na musamman. Kana akwai kayayyakin turaren wuta dasu Humra da kulacca suma haka farashinsu yake. Idan kin sayi kaya in dai set ɗin kayanki yakai daga 50k 60k 70k 80k zan biya miki rabin kuɗin Delivery, daga 90k 100k 120k 130k 140k 150k to free delivery ne, Ni zan biya Miki. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAR MAKAFI* Page 56 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* In one second Mahmoud ya kaucewa rungumar data kawo mishi, yana mai juya kansa zuwa kan Fariyda kamar yadda itama Fadila tayi mutuwar tsaye tare da zubawa Fariyda ido saboda jin sautin muryarta dake fidda harrufan karatun Ayar Suratul Al-Israa aya ta 32 *Wa laa taqarabuz zinaaa innahoo kaana faahishatanw wa saah'a saabeeyla* Idonshi ya tsaida cikin kwayar idanunta da yake tafe da wani saƙon dake tafe da tunasarwa haɗe da tsorotarwa. Ita kuwa Fadila a hankali ta sauƙe numfashi gami da yin ƙasa da kanta. Kai ya ɗan juyo kan Fadila, kallonta yayi na seconds yana mai kawo fassarar ayar da Fariyda ta karanta, sai kuma ya ɗan juyo kanshi kaɗan ta gefen ido yake kallonta lokacin da ta iso kusa dashi kib da kib tana mai tura akwatinta tsakaninsa da Fadilan. Kallonsa takeyi ido cike da takaici mai haɗe da gyama ta fara motsa lips ɗinta tana kawo aya ta gaba. Wa laa Taqtulun nafsal latee Harramal laahu illaa bilhaqq wa man qutila mazlooman faqad ja'qlnaa liwaliyyihee sultaanan falaa yusrif fil qatli innahoo kaana mansooraa Suratul Al-Israa Aya 33 A tare suka sauƙe numfashi mai nauyi shi da ita Fariydan. Fadila kuwa kai ta ɗago cike da kunya ta kalli Fariyda sai ta kuma kalli su Zaid dake jikin Mahmoud ɗan ƙara matsoshi Fadila tayi tana mashi kallon dake cike da so ta ɗaura hannunta kan su Zaitoon. Ita kuwa Fariyda ido ta zuba mishi cikin ƙallon dake nuna ƙyama, tsana, takaici takeyi masa tare da taune gefen lip ɗin na ƙasa. Da sauri Fadila ta matsa gefe, bayan ta shafa kan su Zaid tare da kissing Cheek dinsu, gaban Fariyda dake yi mata kallon ƙyama irin wanda duk tsabtarka in anama kallon mazinaci sai an ƙyamaceka da sauri Fariyda ta ɗan ja da baya ganin Fadila ta matsota da nufin runguma, a yatsine take ke kallon Fadila tana mai taɓe baki jin Fadila na faɗin. “Haƙiƙa Allah yayi miki babbar ni'imar da samun miji irin Mahmoud. Wanda nake fatan kin san hadisin nan da manzon Allah ke cewa ka sowa ɗan uwanka abinda ka sowa kanka kamar dai yadda kika san ayoyin dake hani da gargaɗi da tsoratarwa kan zina, dan naga alamu ke hafizace Allah yayi Mahmoud ni'mar samun mahaddaciya a matsayin matar aure wacce duk ni'imar duniya Allah ya gama mishi ya bashi kekkyawar mace mai haiba da kyan zubi da sura ga ilimi ga aji ga arziƙin haihuwa”. Bata ƙare jin abinda Fadila ke faɗiba ta juya ta fito tsakiyar harabar wurin. Ba tare da ta ɗauko akwatinta ba, fitarta da kamar 12 minute ya fito rungumeda su Zaid wuceta yayi kamar bai gantaba, motar da taga Ya shiga ta nufa, fuska a tsuke har lau baki a taɓe, baya ta shiga ta zauna tare da jan marfin ta rufe tunda tayi ƙasa da kanta bata sake ɗago kantaba duk da ba waya take dannawa ba. Jin anyi parking ne yasata ɗan ɗago kanta. Lagos Marriott hotel ikeja shine rubutun da tayi arba dashi a saman katafaren bene na alfarma da ƙawa da taga sunyi parking a ciki, a tare suka shiga Reception ɗin. Baki ta taɓa cike da tafasar zuciya ko uwar me kuma zasuyi a Lagos da zai kama hotel da taji suna faɗa masa price dinsa akwai na duk kwana ɗaya 400k akwai na 700k da kuma VIP 1m da wani irin harara ta rakashi lokacin da taji yana faɗin a basu key ɗin VIP ɗin. Murya ƙasa-ƙasa tace. “Ai wannan almobazzaramcine 1m a 1 day mutum bai iya tattalin kuɗiba kashesu kawai ya iya”. Ɗan juyowa yayi ya kalleta lokacin da suke gab da shiga corridorn zai sadasu da ɗakin yace. “In kuɗinki ne ki ƙwace, ki hananin yin abinda nake so”. Harara ta mannawa bayansa a ranta tace. “Ai ni dama na sani kullum in ina gayawa Yah Amin shi wannan bai san lallaɓa kuɗi ba sai kashesu kawai komai nashi yace iyakar ƙololuwar tsada zaiyi”. Ta ƙare maganar zuci da sauƙe numfashi lakacin da suka shiga ɗakin da ta gamsu tabbas eh lallai VIP yaci kuɗinsa. Tunda suka shigo ɗakin ta zauna kan kujera tayi ƙasa da kanta bayan ta mannawa ƙeyarsa harara, bata kuma sake ɗaga kantaba. Shi kuwa Mahmoud suna shiga briefcase ɗinsa ya buɗe ya zaro wasu tattausan riga da wandon 3 quarter da singlet and boxes, turarensa mai sanyin ƙamshi da sabulunsa da duk ƴan abubuwan buƙatarsa dake ciki ya ɗauka. bathroom ya wuce, sauri-sauri yayi wanka da alwala ya kimtsa fesa kana ya fito da jallabiyar a hannunsa bakin ƙofar ya nufa ya buɗe dan jin ana Knocking jallabiyar ya miƙawa ma'aikacin nasu tare da amsar tarkacen daya miƙa masa kan gadonsu alfarmar ya ajiye mai dasu sabulu da turaren da suka miƙa mishi. Turarensa ya ƙara fesawa a jikinsa tako wani sashin lokaci ɗaya ɗakin ya sake ɗibkewa da ni'imtaccen ƙamshin jikinsa dana ɗakin. Jin ana ƙara Knocking ne yasa ta ɗago kai da ido ta rakashi zuwa bakin ƙofar tana kallon shi sama da ƙasa, 3 quarter ɗin irin mai aljifayen nan ne sai yar T-shirt ɗin mai guntun hannu wacce tayi cib-cib da jikinsa ta kwanta ta lafe hakan ya bayyana ƙiran faffaɗan ƙirjinsa a fili wanda har kana iya ganin shatin singlet ɗinsa da kuma tudun ƙirjinsa more Especially kan ƙirjin, gashin ƙansa dake baza ƙyalli kamar wanda mai ya zube a kansa sai wurin ƙeyarsa da yake kwance sulup-sulup sai na sajensa da shima yake baza sheƙi da ƙelli, ta kuma mannawa harara da jan tsaki gami da meda idonta kan ƙugunsa zuwa ƙasa kan ƙwarinsa inda 3 quarter ya tsaya sharabarsa dake lulluɓe da tattausan gashin jiki wanda ke kwance sulup-sulup tayiwa kallo ɗaya ta kauda kanta takalmin snicker half cover ne a sawunsa Royal Blue kamar yadda rigar jikinsa take Royal Blue sai 3 quarter da yake fari. Kanta ta maida kan su Zaid da tunda suka shigo suke wasa da tab ɗinsu da har yanzu suna hannunsu. Tray da ya amsa ne ya ajiye kan ɗan table ɗin dake gefe wanda ke zagaye da yan madai-daitan kujeru guda huɗu. Tsaki taja tare da harararsa, sai kuma tayi saurin yin ƙasa da kanta ganin yadda ya tsura idonsa cikin nata. Bathroom ta wuce da hand bag ɗinta, wanka da alwala tayi sai kuma tayi shiru tana kallon kanta a mirror a fili tace. “Akwatina fa”. A hankali ta tsane ruwan jikinta da Women bathrobe ɗin da farkeshi daga ledarsa, mai ta ɗan shafa tare da murza turarukanta dole tasa ta maida Abayarta wacce take baza ni'imtaccen ƙamshi mai sanyaya zuciya. Zaune ta sameshi kan kujerar table ɗin, fruits ɗin da aka kawo mishi yake sha yanayi yana duba wayarsa alamar kallon lokacin da bisa dukkan alamu akwai abinda zai yi. “Akwatina fa”. Ta faɗa tana kallonshi. Shiru bai kulataba sai ma kallon Zaid da ya manna ƴan lips ɗinshi kan kumatunsa yayi masa kiss, murmushi yayi tare da shafa kan Zaid ɗin. “Ina akwatina yake?”. Ba tare da ya kalletaba yace. “Yana inda kika barshi mana, ko akwai bawanki da zai ɗauka miki shine”. Numfashi ta fesar tare da zama kan 3 seatter ɗin cikin tsuƙe fuska tace. “Nifa na gaji zan koma gida, dan ban san manufar sake kama wani hotel ɗin ba da zama a Lagos, ni wlh ina kewar iyayena da yan uwana ina son ganin Mamy na da Baba Malam, nayi kewar Ummi da Goggo Dada da Abba ina son ganin iyayena da ƴan uwana”. Ta ƙare maganar cikin iyakar gaskiyar ta da yasa idonta cikowa tib da kwalla da nuna tsananin kewar iyayenta da son ganinsu a fili wanda ke nuna gskyar abinda ta faɗa. A fakaice ya kalleta ganin hawayen dake silalo mata ne yasashi kauda kanshi gefe. Zaitoon dake kiciniyar hawa kan cinyarsa ya jawo yana mai tsinkar cherry yasa a bakinsa ido ya lumshe saboda sanyinsa daya ratsa mishi harce. Da sauri ya buɗe idonsa jin Zaitoon ta manna lips ɗin kan nashi lips ɗin tayi kissing nashi, murmushi mai sauti yayi ya manna mata kiss ɗin a goshinta. Sai kuma ya sauƙeta ganin tana kiciniyar sauƙa daga jikinsa inda Fariyda ke zaune ta nufa, haka yasashi ɗan kallon Fariyda da zuwa yanzu hawayenta sun zubo kan kuncinta ta matse lip dinta na sama tana tsotsa ta turo na ƙasan kuma tayi tamkar yar yayen da ke rigimar kukan yaye. Kamota Zaitoon ɗin tayi da kiciniya ta hau kan kujerar ta hanyar yin tsani da sawun Fariyda hannunta duka biyu tasa ta maƙale wuyan ta manna lips ɗinta kan na Fariyda data turoshi. Da sauri ta ture Zaitoon ɗin ta sauƙeta ƙasa tana mai turo harshenta waje cikin kwaɓe fuska take ɗan tofo yawun bakin Zaitoon ɗin da hurawa da iska fuska tsuke. Sai kuma ta tureta ganin ta ƙara dawowa kusa da ita mari mai cike da takaici tayi mata gami da tureta. Kusan a tare suka miƙe tsaye ita da Mahmoud ɗin da yake mata wani irin kallon mai tafe da fusata wanda ya hanashi tauna grapes ɗin da yake bakinsa, da sauri ya ɗauki Zaitoon ɗin data faɗi ƙasa ya rungumeta yana shafa kanta da jijjigata haɗe da matsowa gaban Fariyda cikin kafeta da ido yace. “Baki da hankali ko?”. Tana jawo bakin Veil ɗin da tayi Rollin kanta dashi ta fara goge bakinta cikin nuna kyama tace. “Ya zatayi min laifi kuma ace kar in hukuntata”. Yana mai ƙara shafa kan Zaitoon ɗin da jijjigata yace. “Akan me zaki mareta? Me tayi miki?”. Har lau goge lips ɗinta takeyi tace. "Akan me zata zo tayi min kiss, kiss din ma lips to lips”. Gyara riƙon Zaitoon ɗin da tuni tayi shiru yayi yana mai nunata da yatsa yace. “Dan kawai tayi kissing naki sai ki dakar min ƴa harda tureta ta faɗi kawai dan kin samu tana sonki tayi kissing naki zakiyi mata wannan marin dame lips ɗinki sukafi nata”. Cikin takaici tace. “Da tsabta akan me zatayi kissing lips dinka da ba wacce iriyar karuwar da ba'a sumbata da suba tazo a take ta manna min yawun ka data laso a lips dinta”. Tunda ta fara mgnar ya tsareta da ido tamkar zai mannasu kan lips ɗinta da take motsawa da turawa. Kan gadon ya dire Zaitoon ɗin tare da yin kan Fariyda yana faɗin. "Lips nane abin kyama!? akan tayi kissing lips na tazo tayi kissing nakine kika mareta kike goge bakinki kina wani taɓe baki!?”. Tana ja da baya ganin yadda ya nufo inda take da tuno yadda ya murɗe mata hannu lokacin da ya kamata tana mgnarsa da Salma ne yasata ƙara ja da baya tana maida hannunta baya tana faɗin. “Ni dai Allah ya sani na kiyaye kaina kuma ba abinda zaisa in sha ƙazantar wanda bai tsare kansaba, ko wacce mai wargajejen baki da dogon baki anyi kissing kare da doki ace in yarda suyi maka kiss suyi min akan me zan sha ƙazantar da ban aikataba”. Da sauri ta juyo jin bayanta ya haɗe da jikin wardrobe ɗin dake bayanta, kallon da yake mata ne yasa tayi saurin ƙara meda hannunta duka biyu bayanta ta ɓoyesu da basu tsaro dan gudun targaɗamata su, da sauri ta rufe idanunta da ƙarfi lokacin da ya iso gabanta yasa hannunsa duka biyu ya tallabe kanta cikin tafukan hannunsa, lokacin ɗaya jikinta ya fara karkarwa cikin tsananin tsoro da rawar murya tace. “Dan Allah da Manzonsa da darajar iyayenmu kar ka karya min wuya, infa ka karya mini kai wlh zan mutu kayi haƙuri kagafa in na mutu su Zaid basu da mama”. Tana mgnar ne cikin tashin hankali da tsoron shike nan yau kam tata ta ƙare zai karya mata wuya, jin ya ɗan karkarta kanta dake cikin tafukan hannunsa da firgici ya hanata jin sanyinsu da taushinsu ne yasa tsoronta hauhuwa bugun zuciyarta ya ninku sau ba adadi haka yasa ta ƙara rumtse ƙwayar idonta da ƙarfi tare da fara kalmar shahada dan ta gama bawa kanta kasheta zai yi. Wani irin numfashi mai nauyi yaja tare da fesoshi da karkarwar da jikinta ya saki lokacin da taji ya manna lips ɗinshi kan nata lips ɗin, buɗe idanta tayi da sauri tare da zubasu kan fuskarsa ido cikin ido sukayi da ita cikin wani irin yanayi ma banbanci da dukkan yanayuyyukan da ta taɓa fuskanta a rayuwarta take kallonsa ido cike da tsananin kaɗuwar rashin zato ko tsammanin hakan, gami da firgici da tsoro da shiga ɗimuwa mai tsaida gudun jini da bugun zuciyarta cak bare ta samu damar yakice kanta, illa iyaka hannunta data ɗaura kan ƙirjinsa tun da taji ya riƙo kanta. Hmmmmmm taja numfashi da nemo fito dashi dan ceto kanta daga faɗawa suman tsaye saboda yadda ya saki nauyin ƙirjinsa akan nata ƙirjin har yana jin tudun breast dinta kafe da nasa ƙirjin. Babbar yatsarsa ya manna kan hancinta ya toshe mata hanyar numfashi hakan yasa dole ta buɗe bakinta dan neman numfashi tsaretar da rayuwarta. A hankali ya zira sassayan harshensa kan tsinin nata harshen ya manne kan tongue nashi a kan nata tamkar an liƙesu da mayen ƙarfe, ɗan buɗe bakinsa yayi a hankali hakan ya bawa lips ɗinshi da nata damar mannawa gab gab da juna, daga can cikin maƙoshinsa yake jin wani sasssyan yawu na tsatstsafowa yana bin gefe da gefen harshensa yana tahowa har kan tsinin tongue dinsa zuwa kan nata. Mugt maƙoshinta ya bada sautin haɗiye yawunsa da yake zira matashi haɗe da gatsa Charry and Grapes dake bakinsa haka ya taimakawa yawan ruwa da yawun dake haɗe da sinadarin Ocytocin daya fara gauraya a tsakanin tongue dinsu da samar da aikinsa mai ƙarfi a tsakaninsu. Tunda jikinta ya ɗebi rawa har yanzu bai bariba, sai mai ƙafafunta da suka fara karaya daga ɗaukar nauyinta, a hankali taji idanunta suna rufewa su da kansu, shi kuwa Mahmoud ƙara sake nauyin ƙirjinsa yayi kan nata ƙirjin tare da tattaro diddigigar Grapes and Cherry ɗin ya medashi cikin bakinta haɗi da janye kansa daga kanta ya juya yana kallon su Zaitoon da tuni suke maida hankali kan tray dake ɗauke da plate ɗin fruits ɗin. Ba tare da ya ƙara kallon ko ta inda takeba ya ɗauki wayarsa system nashi ya juya zai fita bakin ƙofar ya ɗan tsaya yana sauƙe wani ɗimautaccen numfashi tare da motsa lips ɗinshi cikin izza yace. "Zuwa yanzu ba lips ɗinki zaki gogeba, hanjin cikinki zaki amayar ko kije Hospital a wanke miki maƙoshinki da hanjinki a sauya miki lips ɗinki haka ne kaɗai zakiyi ingamsu ni abun ƙyamane, in anyi haka kuma sai ki nemi likitan da zai tace miki yawuna daga cikin ruwa da jinin jikinki sabida daga yau yanzu yawuna ya fara gudana cikin ruwa da jinin jikinki kenan har gaban abadan dashi zaki rayu a jikinki”. Ya ƙare maganar da ɗan juyowa ya kalleta saboda jin shiru tamkar ba wani ɗan adam a ta wurin, a hankali take zamewa daga tsayen har ta isa ƙasa kan guiwowinta ta durƙushe har lau ƴan lips ɗinta suna buɗe ta kasa koda rufesu sabida chock ɗin da jiki da zuciyarta da ƙoƙolwarta suka shiga idonta har lau yana rufe. Cikin zarra ya. *Yau Akwai shafta a SAƘAR MAKAFI Arewapen comments kenan* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 57 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA Cikin zarra yake taku tare da kutsa kanshi cikin babban hall ɗin hotel ɗin inda suke da mitting na musamman wanda zasuyi na gamayyar manyan Yan kasuwar Arewa da kudu dan kyutata mu'amala a tsakanin ɓangarori biyun da samar da sauƙin farashi wa junanmu. Da sauri ya ƙarasa ciki tare da zama kan ɗaya daga cikin kujerun dake zagaye da babban table ɗin dake ɗauke da kujeru sama da 126, babu ƙaɓilar da babu a wurin akwai wakilci dukkan 33 State da kuma wakilcin dukkan kamfanin masu zaman kansu da manya-manyan yan kasuwa. Yana zama suka fara gabatar da manufar zaman nasu. A ƙalla 3 hours suna tattaunawa Alhamdulillah basu tashiba har saida suka tsaida matsaya ƙarfe she ɗaya dai-dai ya shigo ɗakin bayan ya amshi jallabiyarsa da ma'aikacin ya kawo ma lokacin da ya iso bakin ƙofar. A inda ya barta a nan ya sameta a durƙushe har yanzu ko ƙwaƙwaran motsi batayi ba, jallabiyar ya wurgar kan gado ya juyo yana kallon su Zaid da tuni sunyi bacci a kan kujerar 3 seatter ɗin numfashi mai sanyi ya tare kallonta ta gefen idonshi, hannunsa yasa ya jawo jallabiyarsa daya bari kan gadon turarukansa masu sanyin ƙamshi ya fesa tare da zura jallabiyar akan 3 quarter and shirt dake jikinsa Wayarsa ya zira aljihunsa yana mai rataye jakar system nashi a kafaɗarsa na hagu ya sunkuyo ya ɗaukesu duka biyu ya ɗaurasu a kafaɗa, ɗan jujjuyawa yayi ganin ba wani abu nasa daya mance, to dama da iya briefcase nasa kawai yake wanda ya kimtsa komashi a ciki kafin ya fito wanka kamar yadda itama komanta yake cikin hand bang ɗinta. Ƙofar ɗakin ya buɗe a hankali yana kallon agogon roles ɗin dake hannunsa yana gyara riƙonsu da tabs ɗinsu yace. “Ke mu tafi”. Ya faɗa yana kallonta da dukkan idonsa dan tabbatarwa tana motsi ko dai suma tayi dan ya lura bata da wuyan suma suman daɗi yake mata. A hankali take yunƙurowa tare da haɗe lips ɗinta ta matse tana mai dafa jikin wardrobe ɗin ta samu ta miƙe tsaye ba tare da ta kalli inda yake ba ko idonta nauyin ɗagosu takeji, handbag ɗinta ta ɗauka a hankali ta zura ƙafarta cikin takalmanta, duk abinda take yi idonsa na kanta har saida yaga ta nufo bakin ƙofar sannan ya juya kai ya buɗe ƙofar ya fita tana biye dashi a baya. Tunda ya shiga motar bai juyoba kamar yadda itama bata ɗago kantaba, ganin sun shiga Airport ne yasata lumshe idonta a hankali ta fara motsa bakinta tana jin garɗin Grapes daya zuba mata har yanzu bai bar bakinta ba. Ƙarfe sha biyu dai-dai jirginsu ya ɗaga Lagos to Kano. Bayan tashinsu da 36 minute ya ɗan juyo ya kalleta har yanzu kanta na sunkuye idonta dake ɗan kumbure alamun ta ɗanyi kuka ya kalla sai lips ɗinta da gogesu da tayi tayi kafin yayi mata aika-aikan yasasu yin jazir kamar an shafa mata jan jambaki. Numfashi ya sauƙe tare da kwaɓe fuska mai haɗe da murmushin gefen baki ya maida kanshi kan su Zaid da suka farka daga baccin. Suna sauƙa a Kano Ana ana kiraye-kirayen sallan azahar wasu masallatanma tuni sunyi salla. A hankali take biye dashi a baya, tamkar wacce bata da laka a jikinta. Suna fitowa Arrivals ta ɗago kanta a hankali jin anyi mata rungumar da tasa ɗan kuzarinta dawowa, Hafiza da Samira ne da Raihana sukayi mata rungumar da tasata dariyar Farin ciki Hafiz kuwa da sauri ya amshi Zaitoon Huzaifa kuwa Zaid ya karɓa sai kuma Sulaiman da yayiwa Mahmoud ɗin side hug tare da ɗan sakeshi sai ya kuma rungumeshi yana murmurshi mai haɗe da jin daɗi ganin yadda su zama tamkar taurarine sa ƙyalli suke shi yasa suke ta kallonsu. Sadiq na sauri ya miƙawa Mahmoud hannu tare da gaidashi cikin girmamawa. Sulaiman na amsar su Zaid a hannun Huzaifa dake gaida Mahmoud ɗin yace. “Welcome back my son.” sai kuma suka kalli Raihana dake cewa. "Yah Salam Zaid haka ka girma”. Samira na amsar Zaitoon tace. “Yanzufa ya danne Zaitoon”. Murmurshi mai cike da jin daɗi tayi tace. “Ai kuwa kamar ta fishi tsowo”. Da sauri Huzaifa yace. "A'a fa Aunty Fariyda mace bata taɓa fin namiji tsawo ko yaya in dai za'a godasu sai anga na mijin yafi tsawo, nimafa nafi Aunty Hafiza tsawo”. Mare ƙeyarsa Hafiza tayi tace. “Dama ai nasan haka zaka ce”. Sai kuma duk suka haɗa baki wurin gaida Mahmud ɗin da tuni ya nufi motar shi da Sulaiman yazo dashi, ba yabo ba fallasa ya amsa musu gsisuwar ba tare da ya juyo ba. Haka yasa suma duk suka biyo bayansa Hafiza da Samira motar Hafiz suka shiga, Fariyda da Raihana da Huzaifa kuwa motar Sadiq suka shiga. Huzaifa ne a gaba riƙe da Zaid, Zaitoon kuwa tana can hannun Samira, ba tare da ya janye idonsa daga bayan motarsa da Sulaiman ya ɗauko yazo ɗaukrsa da shiba ya ɗan ɗaga hannunsa yayiwa su Hafiz da Sadiq alamun su tsaya, haka yasa duk suka tsaya ba tare da sun kashe motocinba suka maida hankalinsu kanshi shi kuwa Mahmoud juyowa yana kallon Sulaiman da ya iso kusa dashi. “Shiga mu tafi mana”. Da hannu ya masa nuni daya buɗe bayan motar. Kai Sulaiman ɗin ya jinnina cikin jin karsashi da fatan cikawa Jidda dake baya burinta na samun kusanci da shaƙuwa da Mahmoud wanda suke fatan ya kaisu ga aure, yana buɗe marfin motar ya watsa mata kallon da yasa ta saurin yin ƙasa da kanta tace. “Yayah barka da dawowa”. Tsuƙe fuska yayi yana mai watsa mata kallon takaici ya nuna mata hanyar fita sai kuma ya juyo yana kallon Sulaiman. “Akan me zaka kwaso ko wanne irin tarkace ka cusa min cikin motata kasan ba kowa yake shiga min mota bako, ke fice min da gani kar in ƙwaƙwali indon kallon mayun nan da kasan kowa ka samu zaka kwaso da sai ka ɗauko motarka ai”. Ya ƙare maganar ba tare da ya kalleta ba, sum-sum ta fito tana kwɓe fuska motar Hafiz dake bayansu ta buɗe ta shiga baya kusa da Hafiza, ita kuwa Fariyda baki ta taɓe tana mai ƙara yin ƙasa da kanta don har yanzu bata bari sunyi ido biyu ba shayin haɗa ido dashi ma take yi. Da sauri Samira ta fito tana miƙo mishi Zaitoon, amsarta yayi yana mai kallon Huzaifa yace. “Huzy kawo Zaid”. Cikin sanyi Huzaifa y fito tare da miƙawa Raihana hannu ya amshi Zaid ɗin tafiyar Huzaifa ta lukutayen yara yake kallo haka nan ya ɗanyi murmushi gefen baki cikin son ɗan yayartasa da ƙaunarsa da yadda lukutancinsa ke sashi nishaɗi yace. “Kacewa Farriyyhah tazo nan”. Fuska Huzaifa ya ɗan kwaɓe cikin alamun ɗan shaƙuwarsa dashi yace. “Our Uncle wacece haka”. Ido ya zubawa Fariyda dake jin duk abinda suke cewa kamar yadda duk sauranma keji saboda kusancin su da ida yake da kuma sauƙe glass da sukayi dan jin dalilin tsaidasu da yayi. “Farriyyhah zo nan”. Ya faɗa yana shiga gaba rungume dasu Zaid. Jidda kuwa kai ta jinjina cikin fusatar zuciya da zafin kishi da ƙara kafa zuƙar cimma burinta ita ta koreta wannan yar girman kan kuma ya kirata. “Aunty Fariyda kije sai mun haɗu a gida”. Sadiq da Raihana suka haɗa bakin faɗa, ido cike da yanani na sanyi tace. “Sadiq mu tafi kawai ni fa ta gida nake son mu fara ina son ganin Baba Malam dasu Mami”. Da sauri Sadiq yace. “To ai ko a mota tane ma ni bazan biya dake can ba saida sanin Yah Mahmoud ɗin in ya baki izi kafin in kaiki in dai ba so kike malam yayi fushi da niba”. Sulaiman da tunda yasashi buɗe mota ya kori Jidda ya zuba mishi ido har yanzu bai ɗauke kallonsa a kansa ba da mmki mai tafe da nazari. “Madam ke muke jira”. Ya faɗa yana kallon Fariyda, a hankali ta shiga bayan motarsa Prado ce baƙa, bata taɓa ko taɓata ba kai ko tsayuwa kusa da itama bata taɓayi ba sabida sanin halin masifarsa yo ko Hafiz ma bai taɓa shigarta ba, Amina sau ɗaya taɓa shiga, wacce yaje da ita gaida Baba Malam ta shiga Benz ce, duk motocinsa baƙaƙene masu sheƙin sabunta da gyara tana shiga Sulaiman ya rufe ƙofar. Tunda ta shiga taji alamun an buɗe but da alamun ana sassaka kaya a ciki, kusan 13 minute ana shirya kaya a ciki kafin ya maida marfin but ɗin rufe, ya juya ya shiga gaba driver seat yaja motar. Yayin da Hafiz dake bayan Sadiq kuwa tuni sunyi gaba. Tunda suka shiga motar ko tari bata ƙara yi ba, sai wayarta da take ta jujjuyawa kanta a sunkuye duk sanda ta tuna abinda yayi mata sai tayi saurin rumtse idonta tana mai tsumashi matsayin ƙanin miji bata taɓa zato ko tsammanin wannan tijarar ba daga gareshi, lallai ta yarda Mahmoud ya ƙware a tijara da iya iskanci na gasken gaske. Shi da Sulaiman kuwa suna hira duk da ƙarfin hirar Sulaiman ne yake yi da dariya harda ƙyaƙyata shi kuwa sai ɗan murmushi dake nuna eh sosai yake jin daɗin hirar. Tafiya mai tsawo sukayi wacce bata san ina sukeba saboda kanta dake sunkuye jin an buɗe gate ne yasa ta ɗan ɗago kanta, numfashi mai cike da farin ciki jin dadi ta sauƙe ganin sun kutsa kai cikin farfajiyar gidansu, ido ta lumshe tare da ɗaukar hand bag dinta ganin sunyi parking ne yasa ta buɗe marfin motar da sauri ta fara kiciniyar sauƙowa dan tudun motar yasata ɗan riƙe gefen ta fito dai-dai lokacin Dr Nasir ya fito part ɗin Mami da nufin shi ga part ɗin Baba Malam cikin sauri ya juyo kanta da sassarfa ta nufeshi tana isa inda yake ta rungumeshi. Mami dake biye dashi a bayane ta tsaya cikin mmkin ganin Mahmoud da Sulaiman da suka fito cikin motar shi kuwa Mahmoud tunda ta abka jikin Dr Nasir ya kauda kanshi daga kansu. “A'a ikon Allah mutanen India barka da isowa, sauƙar yaushe?”. Sai kuma ta meda hankali kan Fariyda data rungumata ta baya tana faɗin. "Mami i miss u”. Ta ƙare maganar cikin zubda ƙwallan farin ciki. Tana ɗan murmushi mai cike da jin daɗin ganin yar tata ta shafa kafaɗarta tare da ɗan janyeta daga jikinta kallon sama da ƙasa tayi mata cikin mmkin ganin wani irin mashahurin kyau da sheƙi mai haɗe da ƙyallin da ɗiyartata keyi war wani yellow ta surka a farinta, tana ƙara tureta ganin zata kuma rungumata tace. “Ke bakya girma fa to me kuma na kukan”. Sai kuma ta kalli Dr Nasir da ya bawa su Mahmoud hannu tare da yi musu iso tana gyara mayafin jikinta tace. “Mahmoud Barka da dawo ku isa ciki yanzu Malam ya dawo masallaci”. Cikin girmamawa Mahmoud yace. “Mami barka da rana”. Tana nuna musu hanya tace. “Ku isa”. Suna gaba tana biye dasu a baya riƙe da hannun Fariyda dataƙi saketa. Da sauri Baba Malam ya miƙe tsaye cikin jin dadi mai bayyana akan fuskarsa ya warewa Mahmoud ɗin hannu cike da kunya da jin nauyi ya iso gareshi haɗesu yayi dasu Zaid ya rungume tare da cewa. “Kai Alhamdulillah Mahmoud nayi farin cikin ganin ku”. Sai kuma ya sake shi ya koma ya zauna bayan ya amshi Zaid. Mami kuwa da Aunty Amarya da Dr Nasir ido suka zubawa Malam ɗin da soyayyarsa akan Mahmoud da su Zaitoon a fili ya bayyana farin cikin da ya basu mmki. Gefensa ya nuna Mahmoud ɗin da Sulaiman, sai kuma ya kalli Fariyda da Aunty Amarya ta rungumeta tana ce mata “Daga ina haka yan uwanki duk yau suna gidanki”. Cikin muryar kukan jin dadi tace. "Daga Airport nan muka fara zuwa”. Cikin so Malam yace. "Zo nan mana Mamana”. Da sauri ta sake Aunty Amarya gabanshi ta durƙusa gafen Mahmoud ɗin hannun sa yasa ya jawo kanta ya ɗaura kan guiwowinsa yana shafawa yace. “Barka da dawowa Mamana Allah yayi muku al'barka dake da yaranki da mijinki dama mu baki ɗaya”. Da Amin suka amsa baki ɗayansu sai kuma suka kalli Mami dake cewa. “Mahmoud barka da dawowa lfy, Alhamdulillah anyi farar jinya ga yadda Zaid ya murje ya zama ƙato abinsa”. Yana kallon Zaid ɗin dake ta miƙo masa hannu alamun zai dawo wurinsa yace. "Mukuma bama ganin ya girma fa Mami”. Aunty Amarya tace. "Saboda kuna tare dashi ne”. Mami ta miƙa masa hannu alamun ya bata Zaitoon da sauri ya miƙa mata ita yana faɗin. “Zaitoon je ki gaida Mami ko”. Da ɗan sassarfa ta faɗa jikin Mami dariya sukayi ganin shima Zaid ya tafi wurin Mami. “Baku isa gida bako Mahmoud?”. Malam ya tambaya cikin kulawa. Yana ɗan yin ƙasa da kai yace. “Eh Malam ta nan muka fara dan munyi miss addu'arka”. Yana shafa kanshi yace. “Ai duk inada kuke kuna tare da addu'a ta, Asma'u a kawo musu abinci”. Tana ɗan gyara zama ta kalleshi a fakaice yo ai duk wannan munafurcin gaisuwar da nuna shi ba Allah ne iya karta a nan ne ko ruwan gidanma ya taɓa shane bare abinci. Shi kuwa Mahmoud cikin girmamawa ya kalli Mami da ta ɗauko tray wormas ɗin da ta shiryawa Malam ɗin lunch a hankali yace. "Mami Alhamdulillah munyi lunch a Lagos ma”. Tana kallon Sulaiman da Malam ke ce masa. “Sulaimanu yanzu fa saura kai, yaushe zamu yi maka aure kada lokacin ya ƙure”. Cikin sanyi Sulaiman yace. “Malam ai ba wacce ke sona shiyasa”. Dariya sukayi baki ɗayansu sai kuma duk suka kalli Malam ɗin dake cewa. “To ba matsala zan sama maka mai sonka, yanzu dai Mahmoud ku isa gida nasan Abbanka yana nan ya zaƙu ya ganku, Nasir samusu abincin su tafi dashi”. Daga nan duk suka fito, suna shiga mota kiran Amina na shiga wayar Fariyda. "Wai dan Allah ina kuka tsaya ne? Su Hafiz sun inso tun tuni ba ku ba labarinku, wata nawa kuna tare har yanzu baku gaji da juna bane dan naga alamun wani zango kuke son yadawa a hotel kuma ko”. Amina ta faɗa tana kallon Aunty Saddiqa dake sa turaren wuta a parlour, da sauri sukayi dariya jin tana faɗin. "Allah ya kiyaye, gidafa muka zo wurin Malam gamu mun fito yanzu”. Murmushin Aunty Saddiqa tayi tana kallon Sadiya matar Dr Nasir ta gama karantunta a Misra ta dawo tace. “Allah sarki bawan Allah kamar yasan Malam yayi kewarku cewa yake har mafarkinku yake yi, ya kyauta da ya fara kaiki can, Allah ya kawoku lfy”. Amin tace tana kallon layin unguwar tasu suna isa bakin gate ɗin gidan kiran Faisal na shigowa wayar Yah Amin, yana kallon number har kiran ya katse bai ɗaukaba sai kuma ya kalli wayarsa ganin sakon ne yasa ya ɗan buɗe saƙo Idaya ce. “Barka da dawo, ka huta gajia zanzo har gida yima sannu da hanya da duba jikin Zaid”. Shine abinda ta rubuta mishi wanda ya bashi tabbacin tana sane da duk motsinsa da kuma tabbacin tana cikin kano lip ɗinshi na ƙasa ya datse da karfi sai kuma ya kalli kiran Faisal daya kuma shigowa a kufule ya amsa kiran. Juyowa yayi yana mata kallon da yasata yin ƙasa da kanta, kusan 3 minute wayar na maƙale a kunensa kuma bai ce ko ƙalaba bai kuma katse kiranba sai kuma duk suka kalleshi dai-dai lokacin da suka kutsa kai cikin gidan jin yadda ya...... By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 58 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Jin yadda yaja wani irin fusataccen tsaki mai tsawo ya zira wayar cikin aljihunsa tare da rumtse idanunsa. Suna shiga gidan suka hangi motar Salim da yayi parking yanzu a tare suka fito shi da Salmanshi da tsayuwa yi musu girki yasa bata zo da wuriba. Ido suka zubawa motar har saida sukayi parking suka fito, da sassarfa Salma ta nufi Fariyda da itama wurinta ta nufa rungume juna sukayi cikin jin dadi. Shi kuwa Mahmoud Hafiz da ya buɗe masa ƙofa yayi saurin amsar su Zaid da Zaitoon ya rungume duka ya juya ya nufi cikin gida da sauri. Da ido yabi shi jin yana faɗi. “Ummi Goggo Dada sun iso”. A hankali ya fito cikin motar yana kallon sauyin gyara da akayi wa gidan musamman pentin da aka sabunta. Side hug Salim yayi masa. Da sauri ya ɗan saki Mahmoud ɗin tare da zaro wayarsa data fara Vibrating. “idaya”. Shine sunan da yake yawo a kan fuskar wayar da sauri ya kalli Mahmoud ɗin jin yadda ya sauƙe numfashi, ido ya zuba mishi cike da tuhuma ganin Idaya ke kiransa a hankali Salim ya katse kiran tare da maida wayar cikin aljihunsa. Bayan Mahmoud ɗin yabi wanda tunu Salam da Fariyda sun shiga cikin gida. Sulaiman dake gabansu ne ya buɗe ƙofar parlour Ummi suka shigo. Tib parlour yake cike da su Saddiqa, Rashida, Aisha, Adda Nana, Khadija, Zainab, Humaira, Raihana, Aunty Sadiya, Amina Hafiza Samira da Jidda Abida matar Yah Ahmad da itama sun zo Kano. Da sauri ya raɓa gefe zai wuce parlour Abba saboda yadda parlour ke cike duk sun kacame da sowa Ummi na rungume da Fariyda Goggo Dada na rungume da Zaid, Aunty Saddiqa kuwa dasu Rashida Ummi dake rungume da Fariyda suka sa a tsakiyarsu cikin farin ciki. Salim yasa hannunsa ya kamo hannun Salma tare da ɗan ɗaga mata gira. Sulaiman kuwa gafen Ummu ya zauna. Shi kuwa Mahmoud a hankali ya raɓa gefen bayan kujerun zai wuce parlour Abba sai kuma ya tsaya jin an rungumeshi ta baya, yasan mutum ɗaya ce zata mishi haka kab duniya haka yasa ya ɗan juyo a hankali, shima rungumeta yayi irin rungumar gefe ɗaya nan cikin tarin shaƙuwar jini Aunty Amina tace. "Yah Salam Mahmoud wai dan Allah kaida Fariyda waya fi kyau ne kam? Kunga yadda kuka zama kuwa kamar wasu yayan ruwa”. Fuska ya tsuke saboda ganin ta jawo hankalin mutanen parlour duka kansu a hankali yace. "Wannan ai zagine ƴaƴan ruwa kuma aljanufa kenan Maman Hafiz”. Dariya Goggo Dada tayi tare da cewa. "Dama munyi kewar faɗanka”. Ta ƙare maganar tana miƙa masa hannunta. Kanshi ya ɗan sunkuyar ya matso kusa da ita ya miƙa mata hannun musabaha sukayi da ita kamar yadda sukeyi duk sanda ya dawo daga tafiya. Ganin ya shigo cikin parlour ne yasa su Aunty Saddiqa ja da baya suka koma gefen kaɗan. Ummi dake rungume da Fariyda tana ɗan shafa bayanta da jijjigata ganin yadda take kwallon Farin ciki. Ido ta zuba mishi ta kasa faɗin komai, ganin yadda take kallonsa da miƙo masa hannune yasa shi matsowa kusa da ita, hannun ta bashi suka gaisa sai kuma ta jawoshi jikinta gefen damanta ta rungumeshi tare da shafa bayansa yayinda Fariyda ke gefen hagunta haka yasa su fuskantar juna, yadda take lumsh ido hawaye na ɗan gamgaro ya ɗan ƙalla cikin sanyi shima ya lumshe nasa idon tare da ɗan hura mata sassayar iskar bakinshi kan fuskarta haka yasa ta buɗe ido a hankali, ido huɗu sukayi dashi, da sauri ta maida idonta ta rufe dan haka nan takejin idonsa yafi ƙarfin nata, shi kuwa Mahmoud kauda idonsa yayi jin Ummi na cewa. “Yau sak Aminullah ka dawo da kasa Jallabiya sai nake ganinku ku duka biyu a ganganjikin ka Babana nayi kewarka”. Baki Amina ta tura tare da cewa. "Nifa na lura kamar ba wani sona akeba, ji Ummi fa harda rungumarshi ƙato dashi da mata da yara”. Goggo Dada ne ta rungume Amina tare da cewa. “Ai kuwa bamu da kamarki”. A hankali ya gyara zamansa yana kallon Adda Nana da Aunty Saddiqa dake ce mai. “Appiyn Zaid barka da dawowa ya Zaid da jiki”. Fuska ba yabo ba fallasa yace. "Alhamdulillah ya warke”. Sai kuma ya ɗan kalli su Aunty Rashida da Aisha da dai duk sauran da suka ɗaga mishi gaisuwa ba tare da ya kuma kallonsu ba ya amsa fuska a ɗan sake Sai kuma ya kalli Ummi dake cewa. "Fariyda maza ku isa ciki, kuje Abbanku na jiran isarku shiyasa yau bai zauna a masallacin jumma'a ba har akayi la'asar ya dawo dan son ganinku”. Kai Fariyda ta gyaɗa tare da janye jikinta hannu Ummi tasa tana share mata ƙwalan tace. "Ku ɗauki yaranku ku isa dasu, a tsaida hawayen nan kuma haka ya isa in ba so kike kisa Umminki ma ƙwalla ba”. Kai ta jinjina tana share ƙwalla , shi kuwa Mahmoud Juyawa yayi ya karɓi Zaid ita kuwa Fariyda Zaitoon ta amsa, a jere suka nufi parlour Abba Sulaiman da Salim na biye dasu a baya. Murmushin Rashida tayi tare da cewa. "Gayu sun shiga uku kuna ganin wata shiga ta alfarma Fariyda da Mahmoud abu maroon yana masifar musu kyau, ga yadda suke tamkar taurari, yaransu ma sun zama tamkar su shi Zaid sak Mahmoud ita Zaitoon sak Fariyda.” Aunty Saddiqa ne tace. “Sosai ma kam shigar tasu ma kaɗai zata nuna maka one Family ne mai tafe da kwanciyar hankali”. Amina ne tace. “Ai dai kam naga itama Fariyda ta fara sa abu maroon da tafi son blue shi kuwa Mahmoud dama kalansa ne Maroon da fari in kin ganshi da Sky blue to zaɓin Yah Amin ne”. Ta ƙare maganar tana nufar parlour Abba da sauri Jidda ta mara mata baya. Zaune ta samesu gaban Abba dake rungume dasu Zaid gefen Sulaiman ta zauna tare da kallon Yayan baban nata tace. “Abba Barka da rana”. Yana ƙallonta yace. “Barka dai Jidda kema kin zo tarɓar yaranki kenan”. Murmushin mai tafe da manufa tayi tace. “Eh Abba nazo in ga ɗan uwana dan nayi kewar faɗansa”. Sulaiman yace. “Kuma ba abinda kika kawo masa”. Da sauri ta miƙe tana faɗin. “Tab ai kuwa ni na kawo masa yau tun asubafa ina kitchen saboda yi masa girki”. Ta ƙare maganar tana ɗauko basket ɗin da tazo dashi. Tare suka shigo dasu Goggo Dada da Ummi tana faɗin. “Amina kun bar su Saddiqa su kaɗai fa a parlour kije wurinsu”. Da sauri Amina ta miƙe sai kuma ta ɗan rusuna jin Abba na cewa. “A'a su shigo mana iso dasu nan Amina dama ban gaisa da suba ai kice maza su shigo”. Da sauri Amina tace to kana ta fito Parlour ta kirasu. A gaban Abba duk suka zauna a tsakiyar tamfatsetsen Parlour nasa da zai iya ɗaukan mutum sama da 60 haka yasa ba takura suka zauna suka fara gaidashi ɗaya bayan ɗaya cikin mmki suke amsawa da lfy sabida ganin yadda yake kiran sunansu harma da tambayar su mazanzu da kiran sunansu shaidar yasan su farin sani murmushi Saddiqa tayi ji yana faɗin. "A'a Saddiqa har yanzu baki koma bane? Me ya ajiyeki ina shi Usman din kika barosa shi kaɗai a gida”. Kai ta gyaɗa cikin girmamawa tace. “Abba ai baya nanne shiyasa kuma ina jiran auren Raihana ne”. Cikin girma yace. “Auren da saura kusan wata ɗaya, to yaranki kin zo da sune ko kin barsu acan”. Tana ƙasa da kanta tace. “Suna wurin maman babansu, amman in kunce in koma zan koma Abba”. Kai ya jujjya tare da cewa. “Ba komai tunda da yardar mijinki ne Saddiqa Allah yayi muku al'barka”. Amin suka amsa suna kallo Jidda da ta matso gaban Mahmoud da basken ɗin tare da fidda kulolin ta zaro plate tana faɗin. "Ɗan uwa me zan sa maka”. Kauda kai yayi tamkar baya wurin. Goggo Dada dasu Ummi kuwa shi suka zuba wa ido. Hakama su Saddiqa duka, Rashida kuwa Fariyda ta zuba wa ido tana son ganin me zatayi ganin wata na kwarkwasa a gaban mijinta, ganin ko ta inda suke Fariyda bata kallabane yasa Rashida ɗan tureta tare da nuna mata Mahmoud ɗin da alamun ke ki kula da mijinki fa. Kai ta kauda tare da ƙarɓa ɗan Aunty Rashida tana faɗin. “Zo nan ɗan CS ya girmafa”. A ranta kuma tace, uhummm in dai wannan ne ku zuba ido kusha kallon tijarar da zai fesa mata yar masu nataccen zuciya da naci kamar mayya. Kusan duk parlour kallansu suka maida kan Jidda dake cewa. “Babe in zuba ma papper meat ne?”. Wani irin dogon tsaki yaja wanda yasa suka ɗan kalleshi har da Abba shi ya zubawa ido. Salim kuwa kai ya jinnina cikin alamun madalla zaiyi maganinki. “Babe in bazakaci wannan ba to ka gaya min me kake so in dafa maka”. Wani irin juyowa yayi ya watsa mata kallon da yasa Salim murmurshi ita kuwa kai ta sunkuyar jin yana faɗin. “Kika ƙara cemin Babe sai na sumar dake, kaji yar iskar yarinya da raini wai nine ma babe nine ma babe dinki, nifa ba'a min gwaninta, dan ni tsanar mutuma nakeyi in yana min iyayi ba burgeni zakiyi ba”. Sai kuma duk suka kalli Fariyda data taɓe baki gami da sakin murmushi da sautinsa ya subce mata wai. “shifa ba'a mishi gwaninta" wlh kalmar dariya take bata ganin rashin mutuncinsa a fili yake nuna shifa ba'a iya masa. Ita kuwa Jidda cikin kashe zuciya tace. “To naji Yah Mahmoud me zan maka”. Mari Salim ya watsa mata tare da cewa. “Ke fice daga nan”. Da sauri Abba ya dakatar dasu da yin gyaran murya. “Kai Salim Kar in sake ganin ka taɓa mace da sunan mari ai wannan zalumci ma bayyani ya tana mace zaku hantareta kai kuma ka ƙara da mari, mace fa abar tausayice sabida rauninta, bana iya jurar ganin an tauye mace. Yi haƙuri Jidda kin san yayun naki”. Da ido Saddiqa ta rakata lokacin da Goggo Dada taja hannunta suka fita, ita har ga Allah ta ɗauka Jidda ce babba kam Salim sabida habakar jikinta sai yanzu da Abba ya faɗane ta ɗan lura da jikin fuku-fuku ne. Fitan sune yasa Abba kallon Mahmoud yace. “To kai kuje kuci abinci ko”. Da sauri Salim yace. “Bari in kawo maka abincin Madam yau tun safe nasa tayi maka girki kaci abincin gidana”. A hankali yace. “Mami ta bani abinci ai, Hafiz ka ɗauko mana shi yana mota”. Cikin mmki Fariyda da Amina da Ummi ke kallonsa. Su kuwa su Saddiqa murmushi jin dadin yadda yayiwa Jidda sukayi har da Salma duk suka fito parlour. Ya rage daga shi sai Ummi Amina Fariyda dasu Zaid da Sulaiman da Salim. “Kayi wanka ne?”. Sulaiman ya tambaya. “Eh nayi”. Ya bashi amsa a taƙaice. Fariyda da ta zauna don son ganin gudun ruwansa ne ta kalli Hafiz da ya shigo da trayn da Mami ta shirya kulolin. A gabanshi ya ajiye, sai kuma ya fara ɗauko tray da Mamanshi ta shirya mishi abinci duk ya ajiye a tsakiyar parlour. Amina ce ta fara sawa Sulaiman da Salim da Hafiz ɗin da Huzaifa. “Wanne zan zuba maka”. Ta tambayi Mahmoud ɗin tana kallonsa tare da buɗe wormes ɗin kan tryan Mami da kuma nata ɗin duka. Kular farko na trayn mamaki wanda yake ɗauke da dandarerun naman rago ne mai kyau da ƙamshi sai turiri yakeyi ya ɗan nuna mata. Ita ma Fariyda har yanzu shi take kallo ta gefen idan, ɗaya kular ta buɗe couscous ne mai kyau wanda yayi sar-sar sai karamar kulan vegetables soup ne wanda yake wadace da kifi. Cikin mmki take kallonsa jin yace. “Samin shi”. Abba ma da mmani yake kallonsa hakama Amina da Ummi da Goggo Dada data shigo tare da Jidda. Sulaiman kam ido kawai ya zuba mishi. Sa mishi Amina tayi couscous a plate ta sa ɗan vegetables soup ɗin a bowl ɗin plate ɗin Mami, sai ta kuma daukan ɗaya bowl ɗin ta sa mishi danderun tare da sa mishi spoon gyara zamansa yayi yana mai ɗaukar spoon ɗin ya kalli Abba yace. “Abba yau abincin Malam Mami ta bani shiyasa zanci dan malam yace in naci zaiji daɗi naci abincinsa”. Ya ƙare maganar yana kai spoon ɗin daya yago tattausar tsokar danderun bakinsa. Kusan duk a tare suka kalli juna ita, kam Fariyda ɗan baki ta buɗe cikin tsananin mamaki, sai kuma kawai ta miƙe tsaye jin Amina na cewa. “Abba me zan saka maka?”. Yana murmushi yace. "Nima ɗin Abincin gidan Malam Ibrahim ɗin zanci”. Hakan da tajine yasata murmushi tare da juyawa zata fita. “A'a Fariyda zo nan ki zauna kema muci abinci ko”. Cikin kunya da girmamawa tace. “Abba Aunty Rashida ta kawo min ɗanwake shi zanje inci”. Da sauri Amina tace. “Muje nima ai na kawo miki waina kuma sai kinci”. Ummi na binsu a baya tace. “Lallai ma kam naji Salma na cewa ta miki dambu, yau to me zakici. Daga nan duk suka fita. A parlour ta samesu nan suka wuni zaune sukayi ta ciye-ciyen gayu da hirarsu ta yaushe gamo sai salla ke tada su, sai wuraren ƙarfe goma na dare suka watse ko wacce ta koma gidanta bayan Amina ta raba musu tsarabar da Mahmoud yayi. Ita kuwa Amina sai karfe sha ɗaya suka tafi da Hafiz. Tuni Fariyda tayi bacci a ɗakin Goggo Dada. Washe gari da sassafe ya Yah Mujahid ya....... By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 59 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Yah Mujahid ya nufi ƙauyen Wudil wurin sabon bokansa da yace su Fariyda na dawowa ya zo zai bashi kollin idonsa idonta. Tun sassafe da ya tafi bai dawoba sai wuraren sha biyu ya baro can bayan ya ce masa sai bayan kwana biyu ya dawo ya amshi kollin. Parlour shiru sai kamshi da sanyin AC, hirarsu take jiyowa a parlour Abba bisa alamu Aunty Amina ma tazo, baki ta ɗan taɓe ta zauna kan kujerar dinnin table, ƙamshin turarensa daya cika mata hanci ne ya tabbatar mata bai daɗe da barin wurinba, plate and bowls da spoons dake kan Dinnin table ne ya bata tabbacin yanzu suka gama breakfast bisa dukkan alamu da Sulaiman da Salim sukaci abincin sabida ganin komai uku uku a kan Dinnin table ɗin gafen plate ɗinsa da yake tare da tea cups guda biyu ta harara. Shigowar Goggo Dada ne yasata fitowa cikin parlour. “A'a Fariyda kin fito ne?”. Tana gyaɗa mata kai tace. “Eh Goggo Dada baku tasheni ba na tayaku aiki”. Inda take ta matso tana jawo plate ta fara zuba mata abinci tace. “Ai muma ba abinda mukayi tu ƙarfe takwas Amina ta iso da komai da zamu buƙata shiyasa ko kitchen ɗin ma bamu shiga ba, muma yanzu mukayi kari a wurin Abba, Mahmoud da Salim da Sulaiman suma yanzu suka bar nan, Samira ta leƙa zata kiraki tace ta samu kin shiga wanka”. Ta ƙare maganar tana tura mata, abincin da ta saka mata haɗi da jawo mug ta haɗa mata tea. Bayan ta gama tsakuran ɗan abinda taci, Samira data shigo yanzu ta tattare wurin. Amina data shigo parlour ta zubawa ido jin tana faɗin. “Wannan ƙyalli da kyau haka, ai dole ƙanina yayi mubaya'a, kauda kai tayi tana faɗin. “Ina Ummi”. Sai kuma suka dawo tsakiyar parlour jin Ummi na cewa. “Gani nan ɗiyata”. Sallamar su Mimi ne da Matar Bappa Sani yasa Fariyda miƙewa gami da yi musu iso, ranar ma dai haka suka wuni cikin baƙi, yan uwa da abokan arziƙi masu yi musu barka da dawo da farar jinya da duba Zaid da ya murmure ya ƙara girma wanda su da basuma lura da haka sai da ake ta faɗane suka lura da girma da yaran sukayi. Bayan sallan isha Goggo Dada ta gama shirya su Zaid cikin tattausan kayan baccinsu. Amina dake gyara mayafinta ta ɗan jawo hannun Fariyda tare da cewa. "Muje in rakaki side ɗinku kiga yadda muka sha hidimar gyara muku Side ɗinku, mijinki dai ɗan ƙwatsale da ba'a masa gwaninta yace ai bai saniba”. Tayi mgnar dan son maida Fariyda ɗakinta dan ganin alamunta na zama a nan. Hafiza ɗauki Zaid mu tafi”. A hankali ta miƙe jin Goggo Dada na cewa. "To Fariyda Saida safe ko, kar kice zaki sauƙo da sassafe dan yin aiki ki bari ki huta gajiyar hanya kafin ki fara sauƙowa”. Hand bang ɗinta ta ɗauka tare da bin bayan Amina dake jan hannunta, a parlour suka samu Ummi Sulaiman da Hafiz. Cikin kulawa Ummi tace. “Sai da safe ko Fariyda kar ki ce zaki sauƙo da sassafe”. Cikin sanyi tace. "To Ummi waye zai yi aikin”. Tana murmushi tace. “Ga Samira ga mamanta ga Goggo Dada duk bamu isaba sai kin fito kin wahala kiji da sarakan rigimar nan ma ai aikine”. Ɗan kwantar da kai tayi tace. “Ummi yanzu fa sun girma, na yayesu mafa tun lokacin da muka tafi”. Cikin mmki suke kallonta. Sai kuma Amina ta jata tana faɗin. "Amman dai Mahmoud bai sani bako”. Kai ta gyaɗa mata kana suka fita. Suna shiga parlour Huzaifa na fitowa Hafiza tace. “Huzy Uncle Mahmoud na ji da kai wlh yafi sonka akanmu”. Kwaɓe Huzaifa yayi cikin haki da yarfe zufar data tsatstsafo mishi yace. “Ke nimafa motsa jiki ya sani wai yaga ƙara zama ƙato nayi, baki ganni a jiƙeba”. Dariya Amina tayi tare da cewa. “Ai kuwa ya kyauta dan na lura kamar iska ake hura maka sai kaci ka kwanta kayi ta danna waya kana ƙara zama ƙato”. Baki ya tura yayi waje su kuma sukayi ciki. Numfashi mai sanyi ta fesar saboda sanyi da ƙamshin parlour daya sakar mata kasala, bedroom ɗinta suka wuce komai yana nan ƙal-ƙal sai ƙelli da ƙamshi kwantar dasu Zaid sukayi kana suka juya suka tafi, suna fita ta shige bathroom tayi wanka da shirin bacci itama ta kwanta. Washe gari da safe kamar jiya kafin ta fitoma tuni sun gama kari sun fita dan nacin Salim na Mahmoud yaje yaga gidansa. A parlour Salim din suka zauna, Salma nata ta hidimar kawo musu abubuwan taɓawa na amare. Tunda suka gaisa bai ƙara cewa mata ko ƙalaba gwara Sulaiman yayi mata sannu da aiki. “Muje ciki ko”. Salim ya faɗa tare da miƙewa tsaye, kallonsa yayi a nitse yace. “Wanne cikin kuma”. Yana juyowa yace. “Kaga side ɗin amarya mana”. Hanyar fita ya nufa yana faɗin. “Baka da hankali ni ai gidanka nazo gani da Allah sanya alkhairi ba ganin ɗakin matarka ba”. Sulaiman yace. “A ni dai mun gani”. Yana fita yace. “Wannan ba wani abu ai in kafin ta tare ne, yanzu kuma side ɗinta sirrintane”. Daga nan ya fice snackers box ɗin Salim ya ɗauko musu yana gyara marfinsa ya ajiye kan cinyar Sulaiman, shi kuwa Mahmoud yana maida marfin motar yace. "Naji daɗin kasancewarka kusa damu, Allah ya baku zaman lfy dan Allah ka riƙe girmanka ka daina rawan kai kar ka nuna maitarka a fili kasa ta rainamu.” dariya mai sauti Salim yayi tare da cewa. “Hmmm sai dai kar a kuma rawan kai ai harda na ƙafa ma yi nakeyi kai dai kaje can ka karata da kafiyarka”. Ya ƙare maganar yana rufe musu marfin motar. "Banza mara kai”. Mahmoud ya faɗa tare da jan motar suka fita, ba ko gida ɗaya a tsakaninsu da gidan Abba sai hanya data gifta musu. A gida kuwa Ranar Matar Yah Faooq da Murtala suma suka zo. Washe gari da safe zaune suke a parlour Ummi dukansu. “Yau kwana uku kenan Amina bata leƙo muba”. Goggo Dada ta faɗa. “Huzaifa da kullum nan yake wuni ne yace. "Dama tace sai tayi hutun kwana biyar zata zo, Daddyn yace ya gaji da zirga-zirganta”. Ummi na kallon Fariyda data miƙe tsaye dan shigowar Raihana da Zainab tace. “Daga ina haka”. Bayan sun gaida Ummi da Goggo Dada, Zainab tace. “Daga gida Baba Malam ne yace wai muzo mu ɗaukar masa su Zaid mu kaisu ya gansu”. Murmurshi Ummi tayi tana kallon Fariyda dake cewa. “Wato ma Malam su Zaid ya nema ni bai nemeni ba”. Goggo tace. "Ato ai abun cikin kwan yafi kwan daɗi.” Zainab tace. "Abbana ma yana can wurin Baba Malam ɗin yace yana jiranmu sai ya gansu zai tafi”. Ummi na murmushi ta miƙe ta nufi parlour Abba tana cewa. “Bari in ɗaukosu suna wurin Abba shima sune abokan hira. Jim kaɗan da shigarta ta fito tare dasu. Tana faɗin. "Ashe ma Malam ɗin ya kira ya faɗa masa zakuzo a tsammishi su.” Suna amsarsu suka miƙe suka tafi. Bayan idar da sallan Isha ya shigo parlour Ummi yana kiransu. “Zaid Zaitoon ina kuke”. Sai kuma ya kalli Goggo Dada yace. "Ko sunyi bacci ne?”. Ummi da ta shigo riƙe da carbi a hannunta tace. “A'a yau wuni suka kai gidan Malam”. Kwaɓe fuska ya ɗanyi yace. "Ummi ba'a gaya min ba a kaisu anguwa har su wuni”. Goggo Dada tace. “To yaran da an yayesu ai ko kwana zasu iya kwana ma a can basu da damu kakansu nefa ya roƙi Abba ya turo a kai mashi su”. A hankali ya juya ba tare da yace komai ba. Yana buɗe ƙofar Sadiq da Raihana na shigowa amsar su Zaid ɗin yayi basu Jimaba su Raihana suka koma. Washe gari. yau kwanansu shida cib da dawowa. Tunda suka dawo bata ƙara ganinshi ba ko sau ɗaya, mafi akasarin kwanki da lokata sai ya fita take shogowa. Mama ne da Jidda zaune gaban bokansu turaren tsumin sihirin da yayi musu tsawon mako ɗaya cib yana tsumashi tun ranar da sukazo dare-dare suka ce mai ranar ya dawo kuma duk aikin da akayi ba alamun ya kamshi, haka yasa ya sake musu sabun shiri turaren ya miƙawa Jidda bayan ya buɗeshi birkitaccen ƙamshin turaren mai hawa kai ya ratsa musu hanci tsirrr da karfi. Haka yasa ta janye kanta Mama kuwa ta toshe hancinta, dariya mai karfi yayi har Saida yar bukkar ta amsa. “Yadda ƙamshin turaren nan ya zaman masa wajibi ya shaƙa muddin kika samu kika fasa yar kwalbar a inda yake to dole zai aureki ko yana so ko baya so dole ya soki ya aureki”. Cikin gamsuwa sukayi godiya kana suka kama hanyar gida. Washe gari bayan sallan asuba zaune suke a parlour Abba harda Salim da shima daga masallaci ya biyo su. Goggo Dada ta haɗa musu tea. Ummi ta haɗawa Abba da Goggo Dada sai nata. Abba yace. “Sulaiman yaushe zaka koma Gombe?”. Cikin sanyin halinsa yace. “Abba a satin nan zan koma”. Cikin gamsuwa yace. “Allah yayi maka al'barka, sai kuma batun aure kayi shiru da yawa fa”. Kai Goggo Dada ta jinjina cikin zaƙuwa tace. “Ai shi kamar ma baya tuna yin aure a rayuwarsa”. Maman nashi ya kalla cikin sanyinsa yace. "To Goggo Dada ni ba me sona fa”. Murmurshi Ummi tayi cikin son halin nitsuwarsa tace. Akaso masu rawar kai da muguntama bare kai salihi mai sanyin hali ai in sha Allah mata sai ka tarje”. Dariya Salim yayi yana kallon Mahmoud daya zuba mata fuska yasan shi take nufi mugu tunda ya targaɗa hamnun Fariyda take mishi kallon mugu. Murmurshi Abba yayi yace. “Ai kuwa Malam Ibrahim yace min zai baka mata in ba wacce muka ajiye maka”. Mahmoud ya ɗan kalli Salim da aka kira wayarsa zaro wayar yayi sai kuma yayi saurin meda ita aljuhunsa yana kallon Mahmoud dasu Abba yana mai sauƙe numfashi yace. “Abba ni zan wuce”. Cikin tuhuma Mahmoud ya bishi da ido bayan ya fita. Hafiz da ya shigo ne ya zauna kusa da Mahmoud tare da gaishi shi da Sulaiman kafin ya gaida kakannin nasa. Tray kayan tea ɗin ya jawo ya fara haɗawa kanshi yana faɗin. “Huzy yazo fa Ummi wai kar ku shiga kitchen Mom tayi breakfast, kuma anjima itama zata zo”. Murmurshi Ummi tayi tare da cewa. "Allah yayi mata al'barka, yasa ku rama mata abinda take mana”. Abba yace. “Amin amman dai ta daina wannan hidimar da haƙƙin mijinta”. Da sauri Huzaifa dake shigowa yace. “To Abba ku da kullum Yah Hafiz yana gidanku yana cinye muku abincinku gashi nima yanzu Uncle Mahmoud yace wai zan dawo nan ai Daddy kuka hutar”. Hafiz ɗin na shafa tumbim Huzaifa da ya zauna gefensa yace. “Gsky dai kai kam Huzy riƙe babban aikine, kaje ka motsa jiki, ai zaka dawo nanne dan a samu ka sace”. Kai ya lankwaɓar ganin Mahmoud ya jinnina kai alamun eh. “Yaushe zaka koma Office Mahmoud”. Abba ya tambayeshi a nitse yace. “Next week zan koma kafin nan kayan mu sun iso har nan Kano”. Abba yace. “Allah ya kaimu”. Amin suka amsa. Murmurshi Salim yayi ganin Abba na kallonsa da alamun tambayar amarcin bai ƙare bane sai yaushe zaka koma bakin aiki, yana dariya yace. “Abba nima next week zamu koma tare da Mahmoud”. Kai ya gyaɗa mashi. Mahmoud kuwa daga nan ya miƙe ya haura sama. Sulaiman kuma ya wuce BQ duk da an gyara part ɗin da Abba ke harin yayi aure a ciki, ga kuma part din Yah Amin da yanzu ba komai a ciki a cewar Abba komai na kayan dake ciki gadon Fariyda da yarantane shiyasa aka saida komai aka raba musu shi kamar yadda shariya ta tsara. Ƙarfe goma dai-dai na safe ta shigo parlour Ummi da sauri ta ƙarasa cikin parlour tana kallon Ummi dake tsaye ido a rufe Salim na durƙushe a gefenta, Sulaiman ma gefen Ummi yake tsaye cikin fuskar dake nuna fushi yake kallon Salim, Goggo Dada kuwa kai take jujjuyawa kawai tana faɗin. "Salim bama son ganinta bama fatan ganinta ko ƙara jin sunanta a duniyar nan”. Yana durƙushen yace. "Ummi kuyi haƙuri Abba nefa yace kuje parlour shi, tunda har shi ya saurareta kuma ku saurareta kuji dame take tafe dan Allah Ummi kuyi haƙuri”. Muryar Abba suka jiyo yana faɗin. “Sulaimanu ina kuke kuzo da iyayen naka Salim taho”. Haka da suka jine yasa su nufar parlour Abba. Kan kujerar ta zauna tana mai mgnar zuci. “To meke faruwa ne? Wacece basa son ganinta? Me ya ɗaga musu hankali har haka”. Tana cikin nazarin taji Goggo Dada na cewa. “Fariyda je ki kira Mahmoud kice Abba na son ganinsa, ku taho tare dashi”. Cikin sanyi ta juya ta fita ganin yadda duk yanayinsu ya nuna ƙuncin zukatansu haka yasa ta gita da sauri ta haura sama. A hankali ta nufi ƙofar corridorn da bedroom ɗinsa ke ciki, tafiya take cikin nazari to meke faruwa ne a gidan yau. A bakin ƙofar corridorn ta ɗan tsaya, ƙamshin turarensa daya bugi hancinta ne ya bata tabbacin yana ciki. Hannu tasa ta buɗe labulen ta shiga cikin corridorn da ƙamshi da sanyi mai ratsa jiki ya cikashi, ido ta tsaida kan mirror console ɗinsa dake gefen dama, tsadaddun turarukansa dake jere a kai a ƙalla kala biyar, a hankali ta isa gaban mirror ba tare da ta lura dashi, inda yake tsaye a gaban drawer takalmansa ba, tunda ta shigo ya zuba mata ido ba tare da yayi motsi ko ce mata wani abu ba, turaren ta fara bubbuɗewa a hankali tana fesawa ɗaya bayan ɗaya, ta fesa na ukun ta ɗauko na huɗu ta ɗago kai da niyan fesawa a wuyanta ne sukayi ido biyu dashi ta cikin mirror, da sauri ta jiye turaren tare da juyowa ta fuskaceshi, da sauri tayi ƙasa da kanta ganin yadda ya kafeta da mayatattun idonsa. “Ina kwana”. Ta faɗa cikin ɗan ƙarfin hali mai haɗe da daburcewa. “Bana son muna furci, dama kina gaishi ne, da yau zaki wani cemin ina kwana da yake na kamaki kina min sata”. Ya faɗa yana takowa zuwa kusa da ita, baki ta ɗan tura tace. “To na ganka ne bare kace ban gasheka ba, in na gaishema ai baka amsawa”. Tayi mgnar tana ɗan komawa baya, idonsa na kan lips ɗinta yace. “Yau da kike son ganina ai kinzo inda nake, gaisuwa kuma bazan amsa ɗin ba dan ba da zuciya ɗaya kike yinta ba”. Ido ta jujjya haɗe da murguɗa baki tace. "Ni ba nike son ganinka ba Abba ne ya aikoni yace in kira muje yanzu yana son ganinmu”. Ta ƙare maganar tare da juyawa zata bar wurin, da sauri ya riƙo hannunta ya fizgota baya, hannunta duka biyu ya haɗe a bayanta ya jawota kusa dashi ya zama su duk biyu suna fuskantar mirror a daƙile yace. “Na sallameki ne da zaki tafi? Ni mate ɗinki ne da ina mgna zaki juya min baya ki tafi ki barni a tsaye? Nace miki na gama mgna da kene?”. Ya ƙare maganar cikin zuba wani irin tsumemmen........ By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 60 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Ya sauƙe numfashi haɗe da ƙara manna bayanta da ƙirjinsa har tana jin bugun zuciyarsa. Tana mutsu-mutsun kwace hannunta tace. “Ni ka sakeni ba mgnar da zanyi da kai, Abba yana jirana”. Matse hannunta da yayine yasata sakin ɗan ƙara tare da manna bayanta da kirjinsa da ƙarfi, cikin magiya tace. “Dan Allah ka sake min hannuna”. Gefen lip ɗinshi na ƙasa ya datse da haƙoransa biyu, yana kallonta ido cikin ido yace. “Zan ɓallaki in baki nitsu kin gaya min dalilin da yasa duk wani mayen mata da ya tareki yace yana sonki kike basu number wayata ba, wlh sai na karyaki ba targaɗeba akan me kike basu digit na?”. Ya ƙare maganar da ƙarfi tare da matse hannunta duka biyu cikin hannunsa ɗaya, da sauri tayi ƙasa da idonta wanda rabon da ta kalleshi ido cikin ido tun ranar da yayi mata tijarar nan a hotel a Lagos tana jujjuya kai tace. "Wallahi ni ban basu number kaba number Yah Amin nake basu”. A kufule yace. “Baki da hankali ko Yah Amin ne yake amsa call ɗin matsiyata yan jarabar banzaye masu kama da mata maza da kike bawa number ko ni, baki san wannan wayar aikin Company bace, to wai baki da wayane?”. Kai ta fara jujjuya mishi haɗi da cewa. "Ina dashi”. Murya a fusace yace. “To meyasa bakya basu taki sai number company wacce muke business zaki bawa ko wani shegen Sa'ad ya addabeni kin kuma ƙarowa wani Zubairune ko Faisal sun hanani sukuni akanme zaki medani P.A ki mai amsa miki call”. Ido na cika da ƙwalla tace. “Wayyo Allah Appiy Hannuna”. Cikin tsuke fuska yace. “Bance karki ƙara kira Appiy ba”. da sauri tace. "To Mudy”. Ɗan ƙara ta sake jin yadda yasa hannunsa ɗaya ya matsota jikinsa. Sai kuma ya ƙara matse hannun har Saida ta fara bubbuga sawunta a ƙasa cikin fushi yace. “Sabida baki da imani kika yaye min yara ba tare da izinina ba, kika hanasu abinda Allah ya halatta musu, tun lokacin yayesu baiyiba kin cutar dasu Allah zai saka musu ni kuma zanyi mgnin abin sai duk bashin da kikaci na yayesu lokacin bai cika, zaki biya shi ne yarinya irin biyar da bazaki manceba kafin kuma in haɗa miki da Allah ya is”. Da sauri ta fara magna cikin rawan murya. "Dan Allah karka jamin Allah ya isa”. Tayi mgnar tana tura lip ɗinta na ƙasa. A hankali ya sake hannunta tare da ɗan ja da baya, hakan ya bata damar ficewa da sassarfa ta sauƙa ƙasa, parlour Abba ta shiga da sallama a bakinta, sai kuma ta tsaya gis a bakin ƙofar tare da zubawa Idaya ido cike da mmki, ita kuwa Idaya durƙushe take gaban Abba da Ummi da Goggo Dada, sai Sulaiman da Salim dake gefe, ido suka zuba mata ganin ta tsaya a wurin. Abba yace “Shigo ciki Fariyda zo nan ki zauna ya nuna mata gefen Ummi. Cikin mmki ta iso gefen Ummi ta zauna idonta duk na kan idayatu wani irin ƙasƙantaccen kallo mai bayyana ƙyama take mata ita da yar yarinyar dake gefenta wacce bazata gaza 9 years ba. “Ina Mahmoud din”. Abba ya tambaye ta. Kai ta ɗan sunkuyar cikin girmamawa tace. “Yana zuw”. Sallamarsa ce ta hanata ƙarasa abinda zatace. Yana gyara riƙon system nashi ya shigo Parlour da tuni ƙamshin turarensa ya cika ko ina. Da sauri ya tsaya ya rumtse idanunsa da ƙarfi lokacin da ya sauke idonsa kan Idayatu da wata yar budurwar yarinyar da bazata gaza. “Innalillahi wa inna'ilaihi raji'un, azoobikalmatil”. Sai kuma ya juya da nufin fita yana mai ƙara addu'ar neman tsari da sharrin shaidan da shaiɗanu. “Zo nan Mahmoud kar ks kuskura ka fita, shigo ka zauna”. Jin yadda Abba yayi magna cikin bada umani da shakeƙƙiyar muryar dake nuna tsananin tashin hankali da ɓacin rai gami fushine ya sashi juyowa a hankali ya zauna cike da fargaba Inda Abba ya nuna masa ya zauna a gefensa ya zama suna fuskantar juna da Fariyda, idonsa ya meda ya rumtse yana mai tuno rayuwarda yayi a baya wacce baya fatan tunata, amman gashi yau da alamun mugun labari zai riskeshi. shigowar Amina da sallamarta ne yasa su ɗan kallonta sai kuma suka meda kai suka sunkuyar. Tamkar ido zai faɗo haka Amina ke kallon Idaya da yarta, kaɗuwa da tsoron da ya rufe tane ya hanata magna sai zama da tayi a gefen Goggo Dada tana meda idonta kan Mahmoud da yayi ƙasa da kansa har lau idonsa a rumtse, sai ta kuma kalli Fariyda dake yiwa Mahmoud ɗin kallon dubunsa zai cika kenan. Gyaran muryan da Abba yayi ne yasa duk suka gyara zama da meda hankali kansa, illa Mahmoud da ya ƙara yin ƙasa da kanshi tamkar zai shige cikin ƙasa yayinda hawaye ke ratsa fatar idonsa da ya rumtse suna zubowa har kan system nashi dake kan cinyarsa, cikin Muryar da ta firgita musu zukata Abba yacewa Idaya. "Gashi nan yazo gani mahaifinsa ga mahaifiyarsa ga matarsa ga sauran yan uwansa, kiyi ki faɗi abinda ya kawoki ki bar min gidana”. Cikin sheshheƙan kuka mai fizge numfashi Mahmoud yace. "Abba ka yafe min, dan Allah kada kayi fushi dani wlh nayi nadama kuma na tsarkake rayuwata”. Da sauri ya meda kansa ƙasa ganin Abba ya ɗaga masa hannu tare da watsa mishi kallon da ya raunata masa zuciya. Ita kuwa Idaya gaban Abadan ta ƙara matsowa ta durƙusa kan guiwowinta da kyau tana kallon Mahmoud ta fara magna cikin rawan murya dake cike da nadama da danasani. "Abba nazone in nemi gafarar Mahmoud da yafiyarsa a kan cutar da shi da rayuwarsa da nayi a baya, na nemi inzo gidane a gabanku dan kuma in nemi yafiyar cutar da zuƙatanku da nayi akan lalata muku rayuwar ɗanku Mahmoud da kuma neman alfarma ku tayani bashi haƙuri ya yafe min don girman Allah da Manzonsa Mahmoud ka yafe min Abba Ummi ku yafe min ku tayani bashi haƙuri akan cutar da nayi masa”. Tunda ta fara mgnar jikinta da muryarta ke rawa, hawaye na kwaranya a idonta. Abba kuwa dasu Ummi kab ba wanda ya iya ce mata komai duk idonsu na kan yarinyar nan dake gefenta zuƙatansu cike da tsoron kaddai jinin Mahmoud ce yarinyar. Salim ne da yasan komai ya kalli Mahmoud da yake ta jujjuya kai murya a cushe yake faɗin. “Ko zan yafewa kowa a duniya banda ke a ciki, saboda kin min cutar da babu wanda yamin ita a duniya, wlh har yan boko haram da suka sa bom a matsalaci ya tashi damu yayi sanadin rasa lafiyar wani sashi na jikina, na zan iya yafe musu amman ke dai kam sai munyi shariya a gaban Allah, sai ki wankeni a gaban Allah na tsarkaka akan aikata zunubi da najasa da kika sani”. Da sauri ta juyo kanshi cikin tashin hankali mara misaltuwa tace. "Na sani Mahmoud na cutar da kai kuma ban cancanci yafiyarka ba, akan yadda na tirsasa maka yin alfasha dani da yadda nabi bokaye suka juya maka kai ka fara rayuwar alfasha dani har ta kai ga ƙawayene na saka yin abinda ko yaushe in ka yishi sai kayi ta kuka kana buga kanka a jikin gini, amman dan Allah da Manzonsa ka yafe min ko dan rayuwar Iyabu ta daidaita”. Cikin tsuke fuska da hautsinenniyar murya Abba yace. "Ke ki gaya min me kikayiwa ɗana”. Zama tayi dirsham cikin kuka take kallon yadda duk suka zuba mata ido tamkar zasu rufeta da duka, sai Fariyda da hankalinta ke kan Mahmoud da yake sheshheƙan kuka mai cushe numfashi cikin rawan murya ta fara basu Labarin. “Tun ranar da na fara ganin Mahmoud ranar da muka fara zuwa BUK Allah ya jarbceni da sonsa da muradin kasancewa dashi wanda tsananin kyansa da haibarsa tasa duk yan matan department ɗin mu arnan da gura gura gurbin musulmai irina suke ribibi a kanshi harma da wasu musulman kirki da suke masa so na aure, saɓanin irin sonda ni da Sara da wata Barira muke masa irin na alfasha, shi kuwa Mahmoud ko magna baya yi mana, in Banda abokansa maza Fadil sai Sulaiman da Salim da Kabir kuma dama duk kullum tare suke zuwa. Haka nayi ta bibiyar Mahmoud Amman ko magna bai taɓa yimata ba har suka tafi shera ta biyu. Duk department nasu ba wanda bai san naci da son da take mishi ba, zuwa lokacin kuma duk wata cikar haiba ingarman na miji ta gama bayyana a kan Mahmoud ilimi da Allah ya bashi na saurin fahimta ya ƙara jawo hankalin yan mata kanshi. Idaya Sara da Barira kuwa kullum hankalinsu na kanshi rashin samun fuska a wurinsa yasasu fara nazarin neman mafita. Idaya itace ta fara samo mafita a karan kanta dan burinta ace yau gata gashi haka yasa kafin su gama shekarsu ta biyu, ta fara bin malamai kowa sai ya tabbatar mata akwai rabo a tsakaninta da Mahmoud kawai lokaci ne a haka taje can Lagos wurin dangin Babanta, A hotu ɗan bappanta yaga Mahmoud daga nan duk ta bashi lbrin yadda yake da mislilanci da ƙin kula mata, cikin yaƙini yace mata zai haɗa mata magani da zaija hankalinsa ta yadda har abada bazai rabu da itaba, amman tayi alƙawarin zata bashi kanta, da fari ta yarda sai kuma daga baya tace yayi haƙuri sai Mahmoud ya kasance da ita in taga burinta ya cika zata dawo Lagos ta cika mishi alƙawarin harda ihsanin kuɗi dan tasan in dai Mahmoud ya shigo hannun kuɗi ba matsalarta bane, jin haka ne yasa ɗan bappanta yarda, ba ɓata lokaci ya fara haɗa mata magunguna tana wanka hayaki da sha da surkullen tsafin kiran sunan Mahmoud a duk sanda zatayi hayakin a ƙalla kwana tara suna aiki, a kwana na goma akayi sanarwar an janye yajin haiki haka yasa ta shirya ta dawo. Koda ta dawo washe gari ta fara zuwa makarantar a ranar Mahmoud bai zoba sai Salim da Sulaiman da ta ɗan fara sabawa dasu. Sai washe gari Mahmoud yazo a ranar su Salim sunyi mmki dan suna fitowa lectures Idaya dake biye dasu tacewa Mahmoud Papi sunan da duk makarantar ake kiransa dashi kenan dan jin sunan a bakin su Salim haka yasa ba'a wani sanshi da Mahmoud ɗin sosai ba. “Papi ba mgna ne”. Ga mmkin su Salim sai ji sukayi yana ce mata. “Me zan ce miki?”. Yayi magnar ne da yanayin da kaganshi ba cikin nitsuwarsa yakeba, ita kuwa Idaya cikin Farincin ganin alamun cikar burinta dan bai taɓa mata mgna ba sai yau haka yasa cikin yauƙi tace. So nake ka cemin me nake so. Cikin jujjuya kansa da yake ji ba daɗi ya tambaye ta me takeso. Da sauri tace masa. Kai nakeso. Sosai Sulaiman ya karaya da lamarin lokacin da yaji Mahmoud na ce mata. Kin sameni ai, nemi wani abun kawai. Tana kallon su Sara dake mmki ta ce masa. To yau ka maidani gida nan zan san na sameka. Da sauri Sulaiman ya riƙo hannunsa ynqa faɗin kai nifa na gaji mu tafi, ko inda sulaiman yake bai kallaba sai motarsa ya buɗe mata yana mata nunin ta shiga, haka yasa Sulaiman shiga motar Salim yana faɗin, Mahmoud ya bita fa, Salim yace. To ai dolenshi sufa mata dolene kawai ka bisu dan suke da mulkin zuciyar maza wata ƙil ya fara sonta ne kaga nacinta ai ya mata aiki. Shi kuwa Mahmoud koda suka je gidansu Idaya iyayenta basu dawoba dan suna can kasuwa shagon robobinsu ko ƙannenta ma da sun tashi makaranta kasuwar suke wucewa sai gab magrib suke dawowa. Haka yasa suna isa tace ya shigo, ba musu ya bita, suna shiga parlour mamanta wakai ta juya ta rungumoshi........ *Alhamdulillah yau mun gama part two, in sha Allah gobe zamu shiga part 3 kuma last part kenan bi izinillah. Allah ya nuna mana ƙarshensa lfy kamar yadda muka ga ƙarshe 1&2 ɗin.* By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 61 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Al'bishirunku Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA* NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA. Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su. Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 08069423567 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki. Misali kina kallon India😘, Hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!? Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu. Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki? Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu, Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan. Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya. Akwai daya bangaren wato *KAMSHI* Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia. Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 08069423567 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn. 🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA *(GARKUWAR MA'AURATA)* Cikin mararin cinma buri ta haɗe bakinta da nashi, ta fara mishi salo mai rikitarwa a ƙalla 3 minute tana kissing nashi kafin ta zare bakinta cikin bukatuwa dashi tace masa. Kai baka da lfy ne? Baka buƙatar mace a rayuwarka ne? Nifa ina buƙatar ka. Yana kallonta ido cikin ido a zuciyarsa so yake a shaƙeta har sai tayi sanyi amman ya kasa hakan ga masifar ƙyanƙyaminta da ya fara juya masa ciki, a zahiri kuwa kamo hannunta yayi ya ɗaura kan Papi ɗinsa da yayi mubaya'a saboda jin mace a jikinsa da halittarsa na ingarman na miji da dama azumin litinin da Alhamis da yakeyine yake karya logon ƙarfin sha'awarsa. Ita kuwa Idaya wani irin kallon takeyiwa Papi ɗinsa data fidda waje duk da ta san na ɗan bappanta da kuma wani saurayinta, da malaminsu duk ba wanda lfyarsa ta kai rabin girman lfyar Mahmoud ɗin ba haka yayi masifar gigitata da tayar mata da begensa. Cikin yaudara da ƙarfin sihiri ya santa a matsayin ya mace, ihu take yi tamkar zata yaga bakinta da yadda take jin saƙonsa fiye dana saurayita da malamimta daya lalata'ta tun tana ƙarama, sam basu taɓa gamsar da ita da yi mata yadda take soba, sai a ranar taji ta samu irin namijin da takeso, haka yasa take faɗin ita shi ta fara sanin namiji duk waɗancan abun su kamar na Agwagwa yake a wurinta, daga ranar ta birkita rayuwar sa. Shi kuwa Mahmoud tunda suka gama, ya miƙe tsaye a firgice yake buga kansa da jikin gini yana kuka tare da maimaita istigfari yanayi yana ƙaiƙaya jikinsa ta ko wani sashin da fatar jikinta ya taɓa masa fatar jikin, wasu irin ƙananan ƙurajen birnin jinin dake feso masa muddin fatar wani ya taɓa fatarshi duk suka cika mishi jiki, lokacin ɗaya zazzaɓi mai zafi ya rufe shi da ciwon kai wanda kuka da buga kansa da yake yi ne ya jaza masa, daga nan gidan Bappa Lawan ya koma a ɗakin Salim ya kwanta yayi ta kuka da ƙaiƙaya jiki, dole ranar anan suka kwana don Saida Bappa Lawan ya kira likitansu yazo ya dubashi ya bashi magungunan sha dana shafawa haɗe da allura. Ita kuwa Idaya daga nan ta ƙara kaimi da nace masa da ƙara sihiri. Daga ranar kullum shi ke meda ita gida in sun taso da wuri a ɗakin uwarta suke sheƙe ayarsu in Kuma basu taso da wuriba hotel yake kama musu su sheƙe ayarsu har sai an kira magrib ko gab da magrib yake meda ita gida shi kuma ya wuce gidan Bappa Lawan wurin Salim can zaiyi ta kuka da rawan sanyin zazzaɓi da soshe-soshe har sai ya kai awa uku kafin zai lafa nan ma dan yana shafa maganinsa, sai anyi isha ya koma gidansu wata rana ma nan yake kwana irin ranakun da ya haɗasu biyu ita da Sara. Idan ya koma in an tambayeshi meyasa bai dawo da wuriba sai yace gidan Bappa Lawan ya wuce da Salim, Sulaiman kuwa mutum ne mai sirri shiyasa bai taɓa faɗa cewa ba tare suke dawowa gidan Bappa Lawan ɗinba yana jiransa ne har sai ya dawo sai su taho gida tare. Daga haka kuma shike nan Mahmoud ya zama tantagariyan ɗan hannu tuni Sara ma ta samu damar kasancewa dashi hakama Bariri mafi akasarin ranaku har bibbiyu yake haɗasu ya basu wuta da lfyar da Allah ya bashi har sai sunyi magayi. Ana samun ɗan hutun Idaya taje Lagos tayi salla acan, nan ta cikawa ɗan bappanta alƙawarinsa sai dai a fili tace masa shi bai iya ba, abunsa yayi ƙarami koda ta nuna masa hoton papi ɗin Mahmoud shi da kansa yaji ya muzanta dan yasan bazata taɓa jinsa a komaiba ita da wannan ya ratsa daga nan bai sake neman ta ba sai ya haɗata da wani abokinsa dan cewa da tayi bazata iya zamaba zata koma wurin Mahmoud shi abokinma cewa tayi da sauransa. Kwananta goma ta dawo, kafin ta dawo Mahmoud kuwa Sara da wata Izra sun maye mishi gurbinta. Bappa Lawan ne ya fara fahimtar lamarin sauyin da Mahmoud ɗin yake samu dan kullum in ya dawo da zazzaɓi yake dawowa jikinsa duk yayi ta ƙaiƙayi da feso ƙanana ƙuraje da suke tabbatar da cewa ya taɓa fatar wani ko wata. A ƙalla wata ɗaya a shiga na biyu suna haka kafin Yah Amin ya tabbatar da zargin da Bappa Lawan ya gaya mishi ta hanyar ritsa su Salim suka gaya mishi ya bibiya ya gane har gidansu idaya da kuma hotel da suke zuwa, ranar da ya ritsashi da tambaya kawai sai ya fashe masa da kuka yana faɗin Yah Amin, ban san yaushe nake yarda dasuba kawai gani nake ina zina dasu Yah Amin ya zanyi in daina Wallahi bana so yin zina. Idan na taɓasu azaba nakeji. Cikin sanyinsa da fahimtar ɗan uwan nasa yayi ta mishi nasiha da bashi addu'a dan ya fahimci kamar akwai aikin sihiri a ciki. Hakan yasashi bibiyar Idaya har yayi mata barazana da ƙaninsa, barazanar da tasa dole tayi masa bayanin sihirin da tayiwa Mahmoud ɗin ta kuma yi alkawarin fita harkarsa saboda tsoron da ya bata da uban kuɗin daya bata haka yasa ta fita harkarsa ta fara bin maza ba kama hannun yaro wai ko zata samu irinsa haka yasa ma ta bar kano ta koma Lagos gidan Bappanta. Hankalin Yah Amin bai kwanta ba tunda ya fahimci Idaya ta rabu da Mahmoud ɗin amman har yanzu yana bin mata, tunda sihirin yana jikinsa. Wannan dalilin yasashi faɗawa iyayen nasu Abinda ke faruwa da Mahmoud ɗin. Hankali Abba yayi masifar tashi lokacin da Mahmoud ya tabbatar masa cewa abinda Yah Amin ya faɗa haka ne, yasan mata sun kai biyar, kuma yanaso ya bari ya kasa, sai kuma ya ɗaura da cewa. Abba kuyi min aure ina son mace kusa dani wlh dama ina wahala da matsi shiyasa nake azumin litinin da Alhamis, Abba in kun min aure zan dena bin su Idaya zan tsaya iya kan matata. Wannan abu yayi masifar gigitata Ummi har ya kaita da yi masa addu'a cikin fushi tace. Lallai Mahmoud ka cika ɗan iska a gabanmu kake maimaita kayi zina kuma in ba aure akayi makaba bazaka bari ba, to *Allah Ubangijin talikai ya kashe lafiyar taka tunda dai itace ke saka yin zina, Allah ya naɗe abun naka duk muhuta da tashin hankali* da sauri Abba ya daka mata tsawa a fusace yayi ta mata faɗa akan me zatayiwa ɗansa mugun baki da fatan rasa lafiyar sashi mafi girma da mahimmancin a jikin ɗa namaji. Aminullah kuwa a hankali yake cewa. Ba Aminba Ummi Allah ya shiryesa dai ya barshi da lafiyarsa ayi masa auren shine mafita, ke kuma da Abba a matsayinku na iyaye na faɗa muku ne dan kuyi ta masa addu'a dan abin nasa akwai sihiri Wlh ba a son ransa yakeyi ba. A hatsale Ummi tace. Kaima bakayi aureba bareshi, du-du shekarunsa ashirin nefa, ko Dgree baiyi bafa. Rai a ɓace Abba yace. Allah nefa ya halicceshi a haka ba shi ya ɗaurawa kansa ba, aure kuma zanyi masa, daga yau kuma dashi da Salim da Sulaiman duk sun bar wannan makarantar zan turasu Texas suje can suyi karatu suyi nesa da wannan tsinenniyar yarinyar. Allah cikin ikonsa da ƙarfin addu'ar iyaye kan ƴaƴansu da riƙo da ibadan Mahmoud, da yadda Baba Malam yayi ta mishi tofin ayatul shifa cikin zam-zam da ganyen magarya, yasa sihirin karyewa a jikinsa, a ƙala kwana ashirin da magnar bai sake neman wata ƴa mace ba, yaci gaba da azuminsa dan tauye ƙarfin sha'awarsa da kare kansa da faɗawa zina. Sai dai cikin rashin Sa'a da ƙarfin addu'ar uwa akan ƴaƴan ranar da suka cika wata ɗaya da mgnar, ranar wata jumma'a 28 November 2014 jumma'ar da duk al'ummar kano bazasu manceba boko haram suka tada bom a masallacin jumma'a wanda Mahmoud ɗin yana ciki, a nan ya samu larurar nakasar lafiyar jikinsa. Wanda saida akayi shekara ana jinyarsa a India a garin Kerala, daga bisani suka samu tabbacin macewar papi ɗinsa duk da ƙarfin aiki da ɗinkin da yasha a Papi ɗinsa da ya fashe zuwa kan mararsa. Alhamdulillah sunyi karatunsu lfy a Texas degree with master's ɗin su duk a can kafin suka dawo, sun dawo da shekara ɗaya ne akayi aren Aminullah da Fariyda wacce sanadin Idaya yasa Mahmoud tsana ko wacce ya mace in dai ba muharramarsa bace, ya zama yana cike da tsoron kaidin mata, kuma sai yake ganin kamar Yah Amin ya gaya mata abinda ya aikata a baya shi yasa baya sake mata fuska baya son mgna da ita wai kar ta rainashi ta ɗaukeshi ɗan iska kar ta mishi kallon mazinaci shiyasa baya barin su haɗa koda inuwa da itane. Numfashi mai nauyi Abba ya sauƙe jin Idaya tayi shiru da basu labarin yadda ya cutar da Mahmoud ɗin. Cikin takaici Ummi da Goggo Dada ke kallonta cike da tsana, SulaimaN da Salim kuwa kai suke jijjigawa dan tausayin Mahmoud da har yanzu yake wani irin kuka mai cike da nadama. Fariyda kuwa kallo mai cike da tsana da ƙasƙanci takeyiwa Idaya da taci gaba da faɗin. “Dan Allah Abba ku yafe min kacewa Mahmoud ya yafe min, wlh tallahi naje an karya sihirin da nayi masa wlh tsananin kyan Mahmoud shi yaja hankalina dama sauran matan duk kyansa da surarsace sanadi”. Cikin zubda hawaye murya na rawa Amina tace. “Mu ai da Allah muka dogara, bamu jira kije ki karya sihirin da kikayi masaba, muyi ta masa addu'a shima ya riƙe ibadarsa yasha ayatul shifa kafin ma kije wurin tsinenen bokanki, mu kam Allah ya karya mana mugun nufin da kikayiwa ɗan uwana daga nan bai sake kallon wata ya maceba a rayuwarsa kuma in sha Allah har gaban abadan wani shirin bazai sake kamashi ba dan ya riƙe ibadarsa Azkarul saba wa masa da al'wala sun ishesa kariya ta musamman ga kuma kariyar jiki da addu'o'in da Abba da Ummi har ma da Baba Malam sukayi masa na tsari bisa sunnar Manzon Allah dan mu da Allah muka dogara kuma ya isar mana akan komai.” Sai kuma tayi shiru tare da kallon Mahmoud da hawayensa ke kwaranya ba ƙaƙƙautawa cikin muryar kuka tace. “Abu ɗaya na sani har abadan bazamu yafe mikiba yadda kikasa Ummi tayi fushi har ta masa addu'a cikin fushi da bakinta na uwa addu'a ta kamashi bam ya fashe dashi Allah ne kaɗai yasan adadin azabar jinyar da yasha muma yan uwansa mun azabtu da fargaba, kin cuci Salim da Sulaiman da Yah Amin su sukayi ta ziryar zuwa Kerala da zaman jinyarsa, da har Saida muka yanke ƙauna da rayuwarsa”. Da sauri ta fara kuka mai cike da nadama tace. "Dan Allah ku yafe min”. Murya na rawa ido na kwaranyar da hawaye numfashinsa na cushewa ya ɗago rikitartun idansa da suka zama tamkar garwashi ya kalleta da kalllo mafi muni yace. “Kin cutar dani, kin sani yin alfashar da nasan har gobe tana rubuce a littafin ayyukana, ban taɓa yin wani abu da nakejin na tsani kaina ina ƙyamar kainaba kamar yadda kika sani alfasha harda arna, tun daga ranar nake jin ƙyamar kaina da kaina, ko wanka zanyi sai nayi sau biyu a duk sanda zanyi dan kyamar kaina nakeji, ina jin kunyar mahaliccina, kinsa iyayena fushi dani Yah Amin na ya rasu da baƙin cikin abinda na aikata, bana son ganinki a rayuwata karki ƙara zuwa ta inda nake sabida yadda kikasa Allah ke fushi dani haka nakejin tsanarki”. Yadda yake kuka haka Fariyda ke sheshheƙan kuka mai sanyin sauti. Shi kuwa Mahmoud Abba dake shafa kansa ya kalla jin yana cewa. "ALLAH BAYA FUSHI DA KAI Mahmoud ai kayi taubatunnasuha”. Sai kuma ya juyo kanta cikin taraddadi da fargaba da tsoro yace. "Duk wannan ba shi nake son saniba wannan yarinyar yar waye? Me alaƙarmu da ita? Meyasa kikazo mana da ita”. Cikin nadama tace. “Yar M........ By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAR MAKAFI* Page 62 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Mallakin mijin da na aurana bayan rabuwata da Mahmoud dan bazan iya zama ba aureba, to kuma sakayyar abinda nayiwa Mahmoud kanta ya sauƙa last year mai gadinmu yayi mata fuaɗe, ba yadda banyi in rabata da shiba amman abun ya gagara a ƙarshe muka gane sihiri yayi mata, sanin haka yasa hankalin mijina tashi, haka yasa muka bar Lagos muka koma Ibadan wlh har can ya bimu yanzu haka cikine da ita a wannan shekarun nata, ni nasan al'haƙin Mahmoud ne ke bibiyata shiyasa nazo da ita dan Allah Mahmoud ka yafe min ko dan in samu tseratar da rayuwar yarinyata”. Kusan duk a tare suka sauƙe ajiya zuciya tsoron da suke ciki duk ya sake musu zuƙata jin cewa yarinyar ba yar Mahmoud bace basu da alaƙa da ita na nesa ko na kusa duk dama ba wata alama ta kama ko ta jini, jiki, fuska, da zata nuna yar Mahmoud ce. Cikin sanyi Abba yace. “Ni dai kam kin cutar dani cuta mafi muni dani da ɗana, amman na yafe miki domin Allah, saura in sunga zasu yafe su yafe in bazasu iya yafewaba, bazan tirsasamusu ba”. Cikin sanyi da zubda ƙwallan murya a sanyaye tace. “Ɗan Allah dan Annabi da tsarkin Alkur'ani mai girma ku yafemin, ba don halinaba sai dan Allah da yace yana son masu yafiya.” Cikin Sanyi Ummi tace. “Kije ko yanzu Allah ya saka min kinji yadda naji dan haka na yafe, Goggo Dada Sulaiman Salim ku yafe mata.” A tare sukace. "Allah ya yafe mana”. Amina ce ta miƙe tsaye tare da kallon Fariyda dake magna cikin rawan murya mai cike da rauni kuka na danne mgnar tata tace. “Abba Ina jin zuciyata kamar zata fashe zan tashi in kamin izini bana son kallonta”. Ta ƙare maganar tana kallon yadda Mahmoud ɗin ke kuka mai tsuma zuciyar duk mai imani. Da sauri Amina tace. "Ni dai bazan yafe ba, kuma Mahmoud kaima karka yafe mata”. Ta ƙare maganar dana jan hannun Fariyda tada ita tsaye. Jin Abba yace. “Ba komai Fariyda kuje kawai”. Da sauri Salim ya miƙe yana kallon Idaya jin Mahmoud ɗin yana magna cikin cushewar numfashi yace. "Abba bana son ganinta dan Allah Salim ka fitar da ita a gidan nan karka sake kawo min ita ko kusa da inda nake”. Ya ƙare maganar yana riƙe kansa da hannu bibbiyu sabida wani irin azabebben Headache da ya azzabeshi. Kukaka mai sauti ta saki tare da kallon Salim dake cewa. "Mu tafi Idaya in sha Allah zasu yafe miki suma shi da Amina yanzu dai mu tafi baya son ganinki, mu tafi idan ya mike zai miki abin baki zataba”. Daga nan suka fita, yayinda su Ummi duk suka rakashi da ido. Fariyda kuwa da Amina ɗakin Ummi suka wuce dan Hafiza da Samira na ɗakin Goggo Dada, Huzaifa kuma yana parlour yana game a wayarsa. Riƙe hannun Fariyda tayi tare da ci gaba da bata labarin yadda hankalin su ya tashi a wannan lokacin da yadda Yah Amin yayi ta bibiyar abin da irin addu'ar da Ummi tayi masa da azabar jinyar da yasha, da yadda yake gigicewa duk sanda ya kusanci wata wanda da nan suka gane yana wata rayuwar ta da ban, haka tai ta mata bayanan da Idaya bata san da su ba tunda a nan a gida akayi , ido cike da kwalla tace. “Tsinenniya ce har yanzu bata da kunya a gaban mahaifinsa da mahaifiyarsa take ta maimata mana sihiri tayi masa harda cewa duk mazan da ta sani babu kamarsa hakafa muka haɗu da ita a Mumbai tayi ta kuranta min yadda taji daɗin kasancewa dashi a lokacin nayi zaton ɗan iskane shima ashe sihiri tayi masa, ba kunya ba tsoron Allah a gaban Abba fa wai ai shi cikekken na mijine da ba'a samun irinsa da sauƙi ko tsoron Allah bataji bare kunyarmu”. Cikin zubda ƙwallan murya a sanyaye Amina tace. "Akwai fa ranar da wlh Yah Amin ya samesu a hotol su biyu suka ritsashi wallahi a ranar da Yah Amin ya ɗaukeshi suka dawo sai da mukayi ta kuka saboda yadda ya rinƙa soshe-soshen jikinsa duk yayi jazir yana kuka fa yake cewa, baya so har cewa yayi a kaishi shari'a Court a yanke mai hukuncin kisa kawai yafi masa da wannan ƙazamar rayuwar. Fariyda in Allah ya baki kekkyawan ɗa ko ƴa dole sai iyaye sun dage da addu'a da nema musu kariya wurin Allah ya tsare mana yaranmu da sharrin shaidan da shaiɗanu mutane”. Ranar dai haka suka wuni gidan babu walwala, har sai bayan sallan isha Hafiz ya maida Amina Sulaiman da Mahmoud kuwa tun safe suna Parlour Abba ko salla anan sukeyi tayin jam'i dasu da Abba da Hafiz da Huzaifa, abincin da Amina ta kawo musu kuwa shine har dare dan ba wanda ya wani kula abinci. Bayan sun raka Amina sun dawo a parlour Ummi suka zauna cikin sanyi Ummi tace. “Fariyda kinji irin ƙaddarar Mahmoud ko”. Kai ta sunkuyar ƙasa cike da nauyi da kunya. Ita kuwa Ummi a hankali tace. “Ba haushe yace gani ga wane ya ishi wane tsoron Allah, kinga ishara akan Mahmoud dan haka ki dagewa yaranki da addu'a dan kyau ma wani lokacin masifane musamman in ya haɗu da kwarjini ga kuɗi, kuma duk girman laifin da yaranki zasu miki kar ki musu mugun fata da addu'a cikin fushi kinga Zaid sak Mahmoud ne ba inda ya barshi dan haka dashi da Zaitoon duk ki dage musu da addu'a”. Kai take gyaɗa tare da cewa. “In sha Allah Ummi”. Goggo Dada ta ɗauki Zaid dake kwance inda Huzaifa ya kwantar dashi ta tafi ɗakintata kwantar dashi, saboda tuni Hafiza ta musu wanka ta musu shirin bacci. “Sai da safe ko jeki kwanta dare yayi naga har goma ta wuce”. Cikin sanyi tace to tare da miƙewa ta fita. Mahmoud kuwa a hankali yake tafiya riƙe da kanshi ya iso parlour kukan Zaitoon da Samira da Hafiza suka barta a bedroom ɗin Fariyda ne yayi welcoming nashi. Ido a rufe yake tafiya har lau hannunsa duka biyu na riƙe da kanshi dan zafin Headache ɗin ya ƙara ta'azzara ne saboda miƙewa tsaye da yayi da haure upstairs ɗin haka yasashi jin tamkar kan zai rabe gida biyu. Yana shiga cikin ɗakin ya faɗa kan gadon tare da riƙe kansa gam-gam dan masifar sarawar da yakeyi haka yasa ya kasa yiwa Zaitoon komai ita kuwa ganinsa bai kulataba yasata fasa wani ihun da yasashi ƙara rumtse idanunsa dan ihun ƙara hautsina masa kai yakeyi. Da saurinta nufi bedroom ɗin dan jiyo ihun Zaitoon ɗin ganin shi a ɗakin ne yasa ta zaro ido tare da ƙarasowa ciki ta sunkuyowa kansa ganin yadda yake wani irin jujjuya kansa da jijiyoyin sukayi ruɗu-ruɗu sai zufa da ya keto masa ya taune lip ɗinshi na ƙasa da ƙarfi. Cikin sauri ta juya da sassarfa ta koma parlour Ummi tana faɗin. “Ummi! Ummu!! Appiy fa ba lfy Ummi zo kiga yadda yake yi fa”. Kusan a tare Ummi da ke kitchen ita da Sulaiman suka fito, Goggo Dada data fito ɗakinta na biye dasu. Suna shiga Goggo Dada ta ɗauki Zaitoon dake watsa ihu, Sulaiman kuwa saurin tallabo Mahmoud ɗin yayi, sai kuma ya kwantar da shi da sauri saboda jin sautin da ya saki tare da cewa. "Kaina zai fashe”. Da sauri Ummi ta juya ta koma parlourn Abba dan gaya mishi. Jim kaɗan da fitarta suka dawo tare da Abba. Da Yah Nasir a bayansu yana cewa Abba. “Dama ina anan waje a pharmacy na, yau nazo na ɗan dudduba yanayin kayanmu kafin inzo kuma Malam ya bani zuma wai in kawowa su Zaid a rinƙa lasa musu da safe, to da naga kamar dare yayine nace bari dai in kira Fariyda inji in batayi bacci a tura ko Hafiz ya karɓa, dana kiran ne na jita a rikice tace min Mahmoud ba lfy kanshi na ciwo in zo da Allah inzo da First Aidbox.” Ya ƙare maganar da saurin ƙarasawa cikin ɗakin saboda ganin yadda Mahmoud ɗin ke riƙe da kansa da hannu duka biyu duk jijiyoyin kansa sun tashi sunyi ruɗu-ruɗu gwanin ban tsoro hakama na hannunsa daya damƙe kan dasu, da sauri ya zauna a gefensa tare da buɗe first Aid ɗin abin gwada Bp ya ɗauka ya jawo hannunsa da taimakon Sulaiman ya gwada jinin nasa, sai kuma yayi saurin ɓalle wani ɗan ƙaramin mgnin a bakinsa ya sama tare da cusashi kasan harcensa, ɗan ƙaramin ledan drip ɗin da ya ɗauko a pharmacy ɗin nasa yaja ya haɗa allurai, kana ya maƙala mishi ƙarin ruwan. Fariyda dake zaune gefe ta kife kanta jikin gadon, a hankali Sulaiman ya gyara masa kwanciya saboda ganin ya sake kan nashi ya fara sauƙe ajiyan zuciya. Goggo Dada dake goye da Zaitoon ta sauƙe numfashi cikin sanyi tace. “Alhamdulillah yayi bacci ko”. Kai Dr Nasir ya gyaɗa yana mai gyara zaman hannunsa ɗaya ɗaurawa karin ruwan yace. “Jininsa ne ya haufa Abba me ya tayar mai da hankali har haka? Dama yana da hawan jinine? Me ya ɓaya masa rai har haka?”. Kai Abba ya jinjina a hankali ya ce. "Eh to yana da hawan jini tun lokacin rasuwar Aminullah ya sameshi, Amman daga nan bai ƙara hawaba, sai kuma yau ɗin dai ya tashi, saboda matsalar yar damuwar da ya samu kansa a ciki”. Yana tattara kayan aikin nasa yace. "Gskya Abba a kula dashi sosai domin kare lfyarsa jininsa fa ya hau mataki mafi muni, dan Allah a kiyaye ɓacin ransa, Fariyda ki kula”. Ya faɗa yana kallon Fariyda da tayi zuru ta zuba mishi ido, gyara masa kwanciya Sulaiman yayi kana ya sauƙo yabi bayan Nasir da Abba dake fita, a hankali Ummi tace. “Allah ya sauƙa ya bashi lfy”. Cikin sanyi Fariyda tace. “Amin yah Allah”. Goggo Dada na gyara masa rufuwa ta juya ta jawo remote ɗin Ac gudun AC ta ƙara tare da cewa. “To saida safe ko Fariyda, su Zaid a barsu wurina nima in samu abokan kwana, kinga ke ga mara lfy”. Cikin sanyi ta gyaɗa mata kai tare da binsu da ido. Kan bedside drawer ta zauna bayan duk sun fita, yana kwance lup alamun baccin yayi masa nannauyan kamu sai dai lip ɗinshi na ƙasa da har yanzu yake datse dashi. Cikin jin sanyin na ratsata ta shiga bathroom wanka tayi tare da goge bakinta tayi al'walan kwanci bacci, A hankali ta fito tana ɗan leƙo fuskarsa, bacci yake sui haka yasa ta fara kimtsawa a hankali a hankali tanayi tana waiwayenshi, kullacar sirri ta shafa ta kimtsawa cikin tattausan riga da wando iya guiwa na bacci Black collor irin baƙi mai sheƙin nan daga ɗan saman rigar net ne har zuwa jikin hannun rigar da yake iya guiwar hannu, wondon ma daga ƙasa kusa da guiwarta net ɗin ne, hula tasa ta naɗe dogon gashinta ta tura a ciki bayan ta fesa turaren gashin sosai tayi wani irin mashahurin kyau ta fito kamar yar tsanar zinari bakin kayan bacci ya ƙara fidda asalin farar fatarta da ba algus sai glowing takeyi kamar star ƙirjinta cike cur da ɗan ɗakalellen cikinta ya taimakawa bayyanan kafaffun ƙirjinta sai mazaune da ƙugu da ya fita tamkar kalangu yan jajayen lips ɗin sai sheƙi sukeyi. A hankali ta juyo ta kalleshi a karo na uku, har lau bacci yake baya ko motsi illa motsin numfashi. Juyawa tayi ta buɗe Wordrobe ɗinta, shiru tayi tana kallon inda su Amina suka mayar mata dasu Beshid duvet blanket duk sun meadasu can sama, ɗan ɗigirgire tayi wai ko tsawonta zai kai ta samu ta jawo duvet ko blanket Amman ina ko na ƙasa da stap ɗin da suke ciki hannunta bai kai ciki sosai ba, juyowa tayi tana fuskantarsa bayan ta maida marfin Wordrobe ɗin ta rufe. Dardumar sallanta ta shimfiɗa kan Turkesh carpert dake gaban gadon, sai kuma ta ɗauko babban hijabin sallanta ta ƙara yaryaɗa mai turaren Hayatii da Oud Ma'aroop, ta zurashi jikinta da sauri dan sanyin dake busota na ac da aka ƙure masa, pillow ta jawo ta wurga kan dardumar ta kwanta bayan tayi addu'a ta shafa. Ƙarfe biyu dai-dai ya tashi zaune, yana mai lumshe idanunsa saboda hasken da ta bari a kunne sai kuma ya buɗe idon cike da mmkin ganin inda yake, ido ya zuba mata ta wani duƙunƙune jikinta ta haɗe wuri ɗaya har guiwowinta na taɓa ƙirjinta, ta tura ɗan lip ɗinta na ƙasa na sama kuma ta kamashi ta ciki tana tsotsa a hankali, na ƙasan sai sheƙi yake yi da ɗaukar ido yayi irin jannan mai jan hankali saboda ɗan tattarewa da yayi alamun sanyin yayi mata yawa. A hankali yake jujjuya kanshi yana kallon ɗakin tunowa da kukan Zaitoon ne ya kawoshi ya sashi ɗan waige-waige ganin babu Zaitoon ɗin ne yasa ya miƙe a hankali yana shaƙan ni'imtaccen ƙamshin sai kuma ya rufe idansa dan sarawa da kan nasa yayi wanda hakan ya tuna mishi lokacin da ta shigo da fita da tayi da gudu da shigowarsu Ummi bathroom ya shiga bayan kamar 6 minute ya fito da alamun yayi alwalar kwanciya da baiyiba gashi nafila yakeso yayi kuma sarawan kan yafi tsananta in yana tsaye, kanta ya sunkuya tare da ɗagata ciɗak da sauri ta maƙale wuyansa haɗe da manna kanta a ƙirjinsa, kwantar da ita yayi ɗaya gefen ya jawo duvet ɗin ya rufe ta yana kallon yadda take shan lip ɗinta sai kuma ya kalli na ƙasan. Baki ya taɓe ya komai ya kwanta ɗaya gefe. Ƙarfe biyar dai-dai ta farka, cikin mmki take kallon inda ta kwanta da kuma inda ta farka sai kuma ta kalli inda yake kwance baya nan, motsin ruwa da taji a bathroom ne ya tabbar mata shine. Da sauri tayi ƙasa da kanta lokacin da ya fito da alamun wanka yayi dan taji ƙamshin showergel ɗinta, a ɗan fakaice ya kalleta ganin yadda take kallon inda ta kwanta da kuma inda ta tashi ta samu kanta towel ɗinta dake hannunsa yana goge sumar kansa ta kalla sai kuma ta sauƙa kan gadon ta raɓa gefe ta shiga bathroom. Wanka tayi da brush kana tayi alwan ta maida kayan jikin nata. Kan gadon ta hangoshi kwance ya rufe jikinsa duka har kanshi saboda zazzaɓi da ya rufe shi ko Azkarul Sabah bai samu yayiba da ya idar da salla ya hau gado ya kwanta yana azkar ɗin, kunne ta ɗan ƙasa saboda jin kamar yana sambatune, sai kuma ta buɗe Wordrobe ɗinta tattausar Turkish Abaya ta zura kan kayan bacci tare da yin Rollin kanta da mayafin. Bayan ta idar da salla tayi azkar ne ta miƙe a hankali dan jin har yanzu yana sambatun da rawan sanyi a hankali ta ƙara matsowa ta inda yake sosai, cikin sanyi tace. “Appiy zazzaɓi ko”. Ba tare da ya buɗe kansaba ya gyaɗa mata kai alamar eh, hannu tasa ta ɗan ja duvet ɗin ta fidda fuskarsa a hankali ta kuma cewa. "Wanka kayi da ruwan sanyi ko”. Yana ɗan buɗe idonsa yace. “Uhmmm”. Tana kallon yadda ya takure tace. "In kashe Ac ne?”. Fuska ya kwaɓe tamkar zaiyi mata kuka a ɗan faɗace yace. "Ban saki ba”. Baki ta taɓe a ranta tace. “To Ayagi sarkin faɗa naji ai dama ance in baka da lfy kafi bala'i da iya baƙar mgna, a fili kuma tace. "In kawo ma tea”. Bai kulata ba kuma bai rufe idonshi ba bai kuma juya kanshi ba sai fuskarta da ya tsare da kallo more Especially lips ɗinta dake sheƙi, ganin yadda yake kallonta ne haka yasa ta juya ta fita parlour a kan Centre table ɗin su na parlour ta samu Tray ɗauke da kayan tea da cups biyu da flacks da bread mai taushi bisa dukkan alamu Goggo Dada ne ta kowo musu ɗaukowa tayi. A kan bedside drawer ta ajiye tare da zama bakin gadon cikin ƙosawa da sanyin tace. “Appiy in haɗama tea kasha kafin kasha mganinka sai ka maida baccin”. Da sauri ya jujjuya mata kai alamun a'a bazai shaba, sai kuma ya lumshe idanunsa, bayan kamar 4 minutes ya buɗesu saboda jin shiru, har yanzu tana zaune ta jingina bayanta da kan gadon idonta da suka lumshe alamun bacci takeji ya ɗan kalla cikin baccin da ya fara ɗibarsan yace. “Kwanta kiyi bacci”. Kai ta jujjuya mishi tare da gyara zamanta tana kallonsa, shi kuwa baki ya taɓe ya maida ido ya lumshe jin shiru bata tashiba bata kwanta bane ya kuma buɗe ido tana zaune a wurin tana lumshe da ido 47 seconds to one minute ta kuma buɗesu, da hannunsa yayi mata alamun ta matso kusa ta kwanta, kai ta jujjuya alamun a'a, ɗan tsaki yaja ya rufe kansa da duvet. Bayan 16 minute ya buɗe kai yana kallonta tuni tayi bacci a zaune mayafin Abayar ya zame yayi ƙasa gashinta ya zubo kan kafaɗarta, kwaffa yayi yana mai lumshe manyan idanunsa haɗe da shaƙar ni'imtaccen ƙamshin jikinta yasa hannunsa ya jawota jikinsa da hannunsa ɗaya, ɗaya hannun kuma ya miƙar dashi yayi mata pillow ya ɗaura kanta a kan damtsen hannunsa numfashi mai nauyi ya fesar haɗi da sa ƙafarsa ya........... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 63 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Ya ƙara Jawota jikinsa ya kwantar da ita manne dashi, a hankali yasakafanshi ya gyara mata ƙafafunta sannan ya jawo duvet ɗin ya rufesu zuwa wuya hannunsa da ya ɗan miƙar yayi mata pillow dashi ya kuma gyara mata yadda zataji daɗin baccin, numfashi mai sanyi ya shaƙata tare da ƙara haɗe bayanta da ƙirjinsa, cikin ƙanƙanin lokacin bacci mai nauyi ya danneshi. Ƙarfe tara dai-dai Amina ta shigo parlour nasu da sallama da basket ɗin abincin da tayi masa tunda Goggo Dada ta gaya mata bashi da lfy ta tashi da sassafe ta shirya mai breakfast jin Mahmoud ɗin ne ba lfy yasa Daddyn Hafiz bai hanata zuwaba musamman da ta bashi lbrin abinda ya faru jiya na zuwan idaya. Akan Dinnin table ɗinsa ta ajiye basket ɗin har kamar zata nufi corridorn ɗakinsa sai kuma ta juya ta nufi ɗakin Fariyda tana faɗin. “Kema baccin kikeyi kenan”. Ta ƙare maganar tana tura ƙofar bedroom ɗin, kwance ta hangosu kan gadon yana rungume da ita bayanta na manne da ƙirjinsa tamkar zai maida ita cikinsa, dogon gashinta na zube har kan fuskarsa da nata, Sai fitinennen ƙamshin da sanyi mai ratsa jiki da taji yana busota haka yasata saurin jawo ƙofar ta rufe a hankali ta juya ta fita tana murmushi tare da jinjina kai a fili tace. "Hmmm muje zuwa dai zamuga inda game ɗin zai tsaya, miskili da mai jan aji”. Motsin rufe ƙofar ne yasashi farkawa a hankali yake fesar da numfashi yana mai buɗe lumsassun idanunsa da suke ɗan ɗauke da rogowar bacci, cikin kasala ya ɗan yunƙura haɗi da juyawa ya dawo ta gabanta dan tsamin da hannunsa ya ɗanyi, lip ɗinta na ƙasa da ta ɗan turo tana tsotsar na sama ya zuba wa ido. Lumshesu yayi yana mai manna lips ɗin shi kan nata, na ƙasan ya yayiwa ɗan wani irin lasa haɗe da ɗan kamawa numfashi ya fesar cikin yanayin da bai san ya shigeshi ba dan jin taushin lip ɗin tamkar kunnen fure, cikin baccin taji lip ɗinta na sama ya saɓule mata daga tsotsar da take masa muddin tana bacci, ba tare da ta buɗe idoba ta ɗan turo tongue dinsa da numfin kama nata lip dinta na sama, dai-dai lokacin shi kuma ya ɗan sa tongue dinsa dan lasar lip ɗinta na sama da ya saɓule mata,. “Hsyttthhhh”. Yaja nakasashshe numfashi mai haɗe da ajiyar zuciya cikin maƙoshi dan jin yadda tayiwa tongue dinsa amintaccen kamu ta ritsashi da tsotso tamkar ta samu alwar yara. Idanunsa da suka fara tsatstsafo wasu kafuran hawaye ya zuba mata kan fuskarta, baccinta take cikin salama da amincin ta ritsa mai harshe tamkar yadda take ritsa lip ɗinta wanda zuwa yanzu ya gama gamsuwa da tabbatarwa kansa wanan halitartace haka. Tsuma jikinsa ya farayi ta can cikin naman jikinsa haka yasa jikinsa sakewa ya kasa koda ƙebta idonsa ne daga kallon kekkyawar fuskantar. “Hgyymmmmm”. Yaja numfashi mai sarƙafe da zazzafan yanayin da yasa idonsa rikicewa i zuwa kalar mshayin giya da yayi tatul sai sheƙin hawaye suke yi. Numfashi da ya jane yasa tongue dinsa ɗan zame mata, da sauri ta ƙara matso da kanta haɗe da lalumo shi. Lip ɗinta na saman ya ɗan ɗaura kan tongue shi data samu damar limtsimewa ɗan danna lip ɗinta na saman yayi da teeth ɗinsa. A hankali ta fara buɗe idonta tana mai ci gaba da mishi tsoysar da yashi fara tsuma a fili. Da sauri ta maida idonta ta rufe haɗi da janye bakinta daga nashi ta janye jikinta da sauri ta miƙe tsaye cikin rawan jiki ta fara tattare gashin kanta har lau idonta a rufe cikin masifeffiyar kunyar data rufeta ta dira ƙasa daga nan ta juya ta fita ba tare da ta kuma kalli ta inda yakeba ta fi da gyalen Abayar ta a hannunta tana rufe fuskarta da shi. A parlour Ummi ta samesu cikin kulawa Ummi da Goggo Dada ke tambayata ya kwanan mai jiki ya samu bacci ko, tana ɗan sunkuyar da kanta tace. “Alhamdulillah da sauƙi sosai.” Sai kuma ta rungume su Zaid da sukazo gabanta tana kallon Amina dake cewa. "Na shiga ai na samu kuna bacci, anya kuwa kun samuyin baccin dare”. Da sauri tace. “Yana ɗakinsa ai, tun da ya farka ya koma can”. Dariyar da Aminan tayine ya ƙara mata tsarguwa cikin kunya mai tafe da takaici ta kauda kanta, ta amshi cup ɗin tea da Goggo Dada ke miƙa mata. Ƙarfe goma dai-dai Goggo Abu da Yah Mujahid suka zo bayan sun gaggaisa ne Ummi tace. "Fariyda je ki kira Mahmoud ɗin yazo su gaisa da Goggo Abu naku”. Cikin kauda kai ga mayataccen kallon da Yah Mujahid ɗin ke mata na son su haɗa ido ita kuma taƙi kai a sunkuye tace."Toh Ummi.” Ummi ne ta kalli Goggo Abu dake cewa. “Tunda suka dawo ina son inzo in duba jikin Zaid in musu Barka da dawowa zazzaɓi ne ya hanani sai yau da naji sauƙi nace Mujahid ya kawoni kafin ma ya fita”. Ummi tace. “Ayyah ai haka ake fama da zazzaɓuɓɓukan nan Allah dai ya sauwaƙa”. Goggo Dada tace Amin. Amina kuwa Mujahid da yabi Fariyda da kallo take masa kallon kallo. A hankali ta tura ƙofar bedroom ɗin idonta a ƙasa, har yanzu yana kwance inda ta barshi, wayarta dake kan mirror ta ɗauka tare da duba lokaci ƙarfe goma harda kwata kanshi ta ɗan sunkuyo cikin sanyi tace. "Har yanzu bacci yake yi, ne Yah Nasir ya bashi ne kam”. Ta ƙare maganar tana ƙara sunkuyowa kanshi dai-dai kan fuskarsa dan a zatonta bacci yakeyi. Da sauri ta rumtse idonta jin ya jawota jikinsa ya rungumata tsam a hankali ya juya ta zama tana ƙasa shi yana samanta, yana kallon fuskar data rufe ido gam, murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Ina kika gudu kika shigane tun ɗazu”. Tana mutsu-mutsun tace. "Ina parlour Ummi ne munyi baƙi”. Kanshi ya kai tsakanin wuyanta da kafaɗarta ya manna hancinsa kana a hankali yace. “Zan rama fa”. yar-yar tsikar jikinta ya fara zuwa baki ta ɗan tura haɗi da cewa. "Me ɗin”. Lips ɗin ta ya ɗan lasa yace. “Tsinke min tongue da kikaso kiyi mana”. Kwaɓe fuska tayi cikin fitinenniyar kunya tace. “Ni ka sakeni. Munyi baƙi fa Ummi tace in kiraka”. Yana kallon ƙirjinta murya a sanyaye yace. "Su waye ne?”. Tana jan numfashi tace. “Goggo Abu ne da Yah Mujahid”. Wani irin kallo ya bita dashi tare da zamewa ya kwanta gefenta ba tare da ya sake cewa komai ba, idonsa daya rumtse da ƙarfi ta ɗan kalla sai kuma ta kalli lip ɗinshi na ƙasa da ya datse na da ƙarfi, duvet ɗin yaja ya rufe jikinsa har zuwa kanshi. Idon ta na kanshi tace. “Ummi tace ka zo ku gaisa dasu Yah Mujahid ɗin”. Shiru bai kulataba bai buɗe idonsa ba bare ya kalleta, numfashi ta sauƙe a hankali tace. “Appiy ka je Ummi na kiranka ka gaisa dasu”. Ta ƙare mgnar tana kallon yadda jijiyoyin kansa suka fara ɗan tasowa musamman na kan goshinsa har wani harbawa take yi sai kafafunsa da yake ƙarƙarɗawa, haka yasa ta ɗan sunkuyo tana faɗin. "Appiy ka tashi kaje ku gaisa, ko dai kayinka ne yake ciwo”. Wani zazzafan numfashi ya fesar ba tare da yace mata komai ba, tana leƙo fuskarsa tace. “Ko inje in iso dasu nan ku gaisa da Yah Muhajid ɗin”. Da sauri ta matsa cikin zaro ido ta jingina bayanta jikin Wordrobe ɗinta jin yadda yayi mata tsawa murya a hargitse cikin tsananin fusata yace. “Ke bazan jeba! Kuma Wallahi tallahi in kika kuskura kika yi gigin kawo min wani ƙaton bamagujen banza jahili ya shigo min parlour na Kai ko upstairs na ya tako wlh sai na sa an baddashi batarwar da bazai ƙara ganin hasken ranaba a rayuwarsa, ki fice min da gani kar in ɓaɓɓallaki”. Ya ƙare maganar cikin rawan jiki da nuna mata hanyar fita da hannunsa dake ƙarƙarwa tamkar mazari fuskarsa tamkar zata zubda jini dan haɗewa da fusata numfashi wani na korar wani. Cikin tsoronsa da bata taɓa jibi kamar na yauɗin saboda tsananin sauyawar kamanninsa da kaushin muryasa da zafin amonta yasa jikinsa ƙarƙarwa. Hakan yasa ta rufe idanta da karfi tasa hannunta ta kare kanta lip ɗinta na ƙasa ta turo cikin kwaɓe fuska murya cike da tsoro tace. "Appiy Ummi cefa ta aikeni tace kaje ku gaisa da”. Da sauri tayi waje da sassarfa saboda jin tsawan da ya auna mata cikin muryarsa data disashe dan cushewar numfashi. Tana tafiya tana juyo bayanta, dan tayi zaton ya biyo bayanta. A parlour ta zauna gefen Ummi cikin sauƙe numfashin tsoro tace. “Ummi yana bacci fa”. Goggo Abu dake riƙe da Zaid tace. “Laa ba komai fa ku barshi, in ya tashi a gaida min shi da jiki”. Sai kuma ta kalli Majahid da ya tsare Fariyda da kallo tace. “Kai tashi mu tafi ko”. A hankali ya miƙe tsaye jin ta kuma cewa, mutafi ko, baki Amina ta taɓe tana mai kauda kai daga kanshi, Fariyda ta miƙe tabi bayan Goggo Abu ita dasu Ummi sukayi musu rakiya. Tun safe har akayi azahar bai sauƙoba, Ummi ne tace. "Fariyda je ki duba min Mahmoud lafiya kuwa har yanzu bai sauƙoba ko dai jikin ne”. Kai ta gyaɗa ta miƙe ta fita. A hankali take taka upstairs ɗin da sauri ta ɗan ja da baya lokacin da ta isa bakin ƙofar parlour ganin ya turo ƙofar. Zaitoon dake hannunta ne tayi dariya mai sauti tare da miƙa mishi hannu tana kallonshi tace. “Appiy ina kwana ya jiki?”. amsar Zaitoon ɗin yayi ba tare da ya kalleta ba yace. "Ba ruwanki dani da jikina ke da kike min addu'ar mutuwa ai in banda lfy dariya zakiyi”. Cikin sanyin jiki tace. "Allah ya baka haƙuri ya baka lfy”. Bai kulata ba bare ya amsa ya sauƙa ƙasa ita kuma tayi ciki. Washe gari wunin ranar duka bata ganshi ba, wuraren ƙarfe tara da rabi na dare tsaye take gaban mirror cikin wasu tattausan riga da wando na bacci, wondon iya guiwa ne ya lafe a cikinta sai yar rigar mai hannun bra, hularsa ta ɗauka a Istanbul ta sa kanta, tana fesa rurarukan hadi da kallon Zaitoon dake tsaye a tsakiyar ɗakin tana ta wasa, wayarta dake kan bide Side drawer ta fara ringing haka yaja hankali Zaitoon da sauri ta jawo wayar tana Balankwace da dariya, miƙa mata hannu tayi tace. "To kawo”. Kafaɗa ta maƙe tare da juyawa ta nufi ƙofar fita, tana gyara zaman wuyan rigarta tace. “A'a to ina zaki kai min waya kawo min nan”. Sai kuma ta miƙe ganin ta ja ƙofar ta buɗe ta fita, da sauri ta juyo ganin Fariyda na biyota yasa ta juya ta nufi cikin parlour tana ɗan gudu da dariya, fuska ta ɗan tsuke jin kiran ya tsinke tace. "Ke wai ina zakije ne, bani wayata ana kira kina gudu”. Jin kiran ya kuma shigowa wane yasata sauri bin bayanta, ita kuwa Zaitoon hango Mahmoud dake zaune kan 2 seatter ne yasa ta saurin nufarsa da gudu tana dariya. Dariyarta da ringing ɗin wayar ne ya jawo hankalinsa dake kan kallon wani Korean films mai masifar kyau. Hannunshi ya ware mata ai kuwa a guje ta abka jikinsa meda hannun yayi ya rungume taya yana mai kallon Fariyda da turarenta ya rigata isowa gabanshi, daga kan ƙafarta yake kallonta har zuwa kan hips ɗinta ya tsaida idonsa in second ya janye idon zuwa sama kan ƙirjinta da suke tsaye cur ziraran miraran, a hankali yayi ƙasa da idonsa. Hannu ta miƙa mishi jin kira na uku ya kuma shiga wayar ya zaro daga hannun Zaitoon sunan Yah Mujahid dake yawo a saman screen ɗin wayar ne yasashi yin mata wani irin kallon mai wuyar fassarawa, sai kuma ya zura wayar cikin aljihunsa, ya miƙe yana mata kallon da yasata fara ja da baya. Kanshi ya ɗauke daga kanta ya juya ya nufi ɗakinsa ba tare da ya kashe TV. "To ni ka bani wayata”. Ko ƙala bai ce mataba Hannun Zaitoon da ya sauƙe kafin ya tafi ta komo suka koma ciki tana jan kumatunta. Washe gari da safe zaune suke a parlour Ummi, Samira dake yiwa Goggo Dada kitso ta kalla tare da cewa. "In sha Allah zanyiwa Baba idi magna kan batun ci gaba da karatunki”. Ummi da ta shigo yanzu tana zama tace. "Wlh kuwa da kin kyauta nasan in sha Allah zai yarda”. Maman Samira dake haɗawa Fariyda damun nono tace. “Da wuya kam dan ko jiya naji yana cewa sati mai zuwa zai tafi garinmu su tsaida mgnar aurenta da ɗan yayansa”. Da sauri Fariyda tace. "Yah Salam gskya in anyi mata aure a ƙauyen can ba'a kyauta mata ba, bari yanzuma zanje in sameshi”. Har ta yunƙura sai kuma ta koma ta zauna tana kallon Ummi a hankali tace. "Ummi nima ina son yin bautan ƙasa, dama Yah Amin yace in na yaye su Zaid zanyi, tunda lokacin da na ƙarasa karatun suna jariarai”. Kai Ummi ta ɗan jinjina sai kuma ta kalli Goggo Dada dake cewa. "Amman Malam zai yarda kuwa kiyi bautar ƙasa Fariyda da aurenki”. Da sauri tace. "Ai dama yace in dai Yah Amin yaji ya gani ya yarda shi ba ruwansa”. Ummi na kallon Mahmoud da ya shigo cikin shirin fita tace. “To ai da sauƙi ga mijinki in ya barki mu, me zamu ce tunda an yaye yaran ai da sauƙi ai ance mai wuyar sati ukune ko kwana arba'in ko ohon muku”. Kan Zaid dake hannun Ummi ya shafa yana kallon Goggo Dada dake cewa. "Tun ɗazu kai Sulaiman ke jira, wai zakuje katsina ko”. Yana shafa kan Zaitoon data riƙo hannunsa yace. "In sha Allah, yanzu zamu tafi”. A tare Ummi da Goggo Dada sukace. "To Allah ya kaiku lfy ku gaida min Dadana dasu Yaya”. Shigowar Sulaiman da Hafiz ne yasa shi juyawa yana cewa. “Amin ya Allah”. Sai kuma ya kamo hannun Huzaifa da ya iso gabanshi, hannunsa ɗaya kuma kan tumbin Huzaifa ya ɗaura yana shafawa yace. "Huxy ya kamar baka raguwane kam”. Dariya su Ummi sukayi, shi kuwa Huzaifa da sauri yace. "Allah na ragu fa”. Ya ƙare mgnar yana tamke cikinsa. Hafiz na zama gefen Fariyda yace. “Ka ƙaru dai yaro shi kaɗai yake cinye kaza kamar maye ko gajiya haƙoransa basayi”. Hararan Hafiz yayi yana faɗin. "Ai kaza bata sa jiki”. Dariya sukayi sai kuma Sulaiman da ya kalli Fariyda dake ce masa Uncle Sulai Allah ya kiyaye hanya a gaida su Dada ta bamu nono”. Cikin mutuntaka yace. “Amin ya Allah in sha Allah kuwa harda ƙon zabbi ma ai zamu samo”. Salim da ya shigo Salma na bayansa ne yace. "Dan Allah ku fito mu tafi rana tayi fa”. Daga nan suka juya suka tafi, suna fita Fariyda taja hannun Salma suka haura sama. Hafiz kuwa makaranta ya wuce. Huzaifa ne ya shiga kitchen dashi da Samira da Mamanta yana cewa. "Ayya Aunty Samira ɗan gasa min nama mana zan tayaki aiki”. Dariya Maman Samira tayi haɗe da cewa. "Aifa Huzaifa bazaka ragu ba”. A can parlour kuwa numfashi mai sanyi Ummi ta fesar tana kallon Goggo Dada tace. "Tunda fa yaran nan suka dawo ko sau ɗaya banga inda suka yiwa juna magna ba, ko kallon juna basayi, nifa na gama karaya auren nan ya fita kaina, ana cutar da yarinyar nan, Wlh ni na gamsu Mahmoud bai warkeba dan wlh in dai lafiyarsa ƙalan dole zai buƙaci aure in ma ita Fariyda bai sotaba”. Cikin sauƙe dogon numfashi Goggo Dada tace. “Bare ma babu wani ɗa namiji mai lafiya da zai zauna da mace kamar Fariyda ace bai bukatu da itaba, tabbas Mahmoud baiyi lfy ba ni kaina na gamsu da batun raba auren nan”. Cikin gamsuwa da hakan Ummi tace. Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma sdw, da dai sauran abubudann ban lissafa Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala 6 ne na sha kala huɗu ne sha da kumu tea jiƙawa dantafasawa, na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da basu iya bada tarbiyaba. set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu ina kuma bada sarinsa a farashi mai sauƙi. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba kuyi haƙuri kada kumin mgnar ku bari sai kun shirya,kada kuzo mu ɓatawa juna lokaci Allah y sani bana son mutum yaga na mishi ba dai-dai ba nima Kuma bana so ayi min wasa da hankali a harkar kasuwanci 🙈🤗🤣, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi duka. 🤣😘🤝 By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 64 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* "Dole nema a raba auren nan kusa. Anjima zan ƙara tuntubar Abbansu akan batun raba auren nan shine kawai mafita”. Goggo Dada tace. “Shine dai kam”. Katsina can suka wuni har sai gab da magrib suka taso haka yasa sai bayan sallan isha abadin suka dawo. Washe gari da safe suna shan tea a Parlour Abba harda Salim da shima kullum in sun fito masallaci nan yake biyosu ya gaida ƙanin mahaifin nasa da ƙawar mahaifin nasa da Ummi sai sun sha tea shi dasu da Mahmoud da Sulaiman da shima har yanzu bai komaba, sai rana ta fito yake komawa gidansa. “Salim ya jikin mamanka?“ Abba ya tambaya cikin kulawa. Yana amsar cup ɗin tea da Ummi ke miƙa masa yace. "Alhamdulillah da sauƙi sosai”. Ummi na kallon Hafiz da ya shigo da alamun yana da lectures din sassafe tace. "Anya kuwa Salim naga tunda su Mahmoud suka dawo bata zoba, nasan in jikin da ƙwari zata ɓullo”. Tayi mgnar tana miƙawa Sulaiman tea, Goggo Dada kuwa Mahmoud ta miƙawa mug ɗin tea ɗinsa. Salim na Sipping tea ɗin yace. "To ina ga dai nan ɗin ne bata zoba dan shekara jiya ma naje gida ban sameta ba, wai ta tafi Wudil”. Goggo Dada tace. “Wudil kuma wurin waye me taje yi”. Hafiz ne yace. "Nima naje ban sameta ba, ita da Aunty Jidda Sultan ɗin Yah Ahmad ne yace min wai magani suka je nema”. Abba ne yayi gyaran murya yana kallon Mahmoud yace. “In Allah ya kaimu gobe ko yau da yamma in kana da sarari ka ɗauki matarka da yaranka kaje ka gaida Bappa Lawan ɗin naku da Mama tunda kaji sunje wurin magani jikin bai mata daɗi bane shiyasa bata samu damar zuwa ganin Zaid ba tunda kuka dawo”. Kai ya gyaɗa cikin girmamawa yace. “In sha Allah”. Hafiz ne ya amshi tea a hannun Goggo Dada ya fara sha sauri-sauri yanayi yana duba time. Abba ya kalli Sulaiman dake cewa. "in sha Allah nima jibi zan wuce Gombe”. Kai Abba ya jinjina masa tare da cewa. “Ba laifi ƙarshen wata kazo Malam Ibrahim na son ganinka”. Kai ya jinjina alaman to ya haɗa da cewa. "In sha Allah zanzo”. Goggo Dada tace. "Allah ya kaimu”. Da Amin suka amsa suna kallon Hafiz daya fita. Da yamma a hankali ta miƙe tsaye cikin sanyin jikin ƙin yarda da Baba idi yayi da batun ci gaban karatun Samira. Parlour Ummi ta dawo ta gaya musu yadda sukayi dashi Ummi tace. “Inaga in dai Mahmoud yayi masa magna zai iya yarda kin san mutumin sane sosai yace sunan babansane shiyasa yake mutuntashi”. Kiran Saddiqa da ya shigo yar ƙaramar wayarta ne wacce bata wani cika ta'ammali da itaba sai dan ƙwace mata wata da yayine ta ɗauki ƙaramar dan amsa kira, amsa kiran tayi dana shiga kitchen ta fara girki tana waya. “Eh nima ina son zuwa Aunty Saddiqa inga Mamy na da Aunty da Malam”. Tana kallon jerin akwatunan lefen Raihana da aka kawo tace. “Gashi baki zo kinga lefen Raihana bama, gashi har mun fara shirya tsare-tsaren bikin kinfa san yau saura 2 weeks ne a fara shagalin bikin ko? tuni ma Aunty Garkuwa ta fara haɗa mana kayan shirya Amarya”. Tana soya kazar da zatayi alfani da ita tace. "Ni wlh nama fi begen ganina kan gadon Mamy gefenta Aunty na zaune kan bedside muna hira akan begen ganin lefen”. Da sauran Saddiqa tace. “Ke ki tambaya mana kizo ko kwana ɗaya ne muyi.” a hankali tace. “Zan gwada in gani, mutumin da bama mgna na dashi ta ina zan fara”. Cikin sauƙe numfashi Saddiqa tace. "Ai kece kamar ba maceba da ace nice ke da irin wannan baiwar kyau da tsurar ai da tuni Mahmoud ya shigo hannu Amman ba damuwa ke ɗinma zan fara sa Aunty Garkuwa ta gyara min ke”. Tana soya kayan miyar tace. "Wacece hakan ni ban santa ba”. Saddiqa tace. "Ba matsala zaki santa ke dai ki tambaya in auren yazo kizo da wuri”. A hankali tace. “Yauma zan tambaya in ya yarda gobe zanzo”. Allah ya kaimu Saddiqa tace kana sukayi sallama. Bayan sallan isha, zaune suke a dinnin table shi da Sulaiman da Salim da tuni suka fara cin abincin da Ummi da kanta ta zuba musu, shi kuwa Mahmoud zaune yake kanshi a jingine da jikin kujerar Dinnin table ɗin idonsa rumtse da ƙarfi kamar yadda ya taune lip ɗinshi na ƙasa, Fariyda kuwa da Goggo Dada suna Parlour Zaitoon dake hannun Goggo Dada ta karɓa tare dace mata. "Kawota in je in kwantar da ita, kije ki samu kiyi wanka ki kwanta ki huta tun yamma kina kitchen”. Ta ƙare mgnar tana amsar Zaitoon ɗin, ita kuwa Fariyda plate ɗin da taci pasta data dafawa Abba ta ɗauka ta nufi kitchen dashi idonta na kan. Ummi dake kallonshi tana zuba mishi jolof ɗin pasta din da yaji naman kaza da ɗan wake kaɗan sai arish ɗaɗɗaya, sai kifi banda da sokokinsa yayi lugun da na kazar ƙamshisa Ummi ta shaƙa gami da cewa. "Gyara zamanka kaci abinci”. Da ƙyar ya yunƙuro ya zauna yana ƙara taune lip ɗinshi ya buɗe idanunsa da sukayi ja ya tsaida ganinsa kan plate ɗin data turo mishi. Kai ya ɗan jujjuya cikin sanyi yace. "Ummi na ƙoshi”. Fuska ta tsuke tace. "Saboda me?”. Yana yunƙurin miƙewa yace. "Wannan ba girkinki bane”. Sulaiman ne yace. "Ummi ni ƙara min”. Tana kallon Mahmoud da taga jikinsa na karkarwa tace. "Kada Allah yasa kaci”. Tayi mgnar tana ƙarawa Sulaiman. Salim da ya cika bakinsa da tsokar kaza da kifin da ɗan Arish yace. "Papi zo kaci girkin nan yayi masifar daɗi Ummi zan kawo Salam ki nuna mata yadda kikeyi wannan haɗin”. Ummi na kallon Fariyda da ta ɗan matso kusa da ita tacewa Salim. "Fariyda cema tayi ka turota yar uwarta ta koya mata”. Kai ya jinnina yana ƙara kai loma, ido suka zuba mishi ganin yadda yake tafiya a ɗan sunkuye bai miƙe tsawonsa duka ba a hankali yace. "Sai kayi ta ɗurawa ai kowa yayi girki kai dai ci kamar gara”. Da harara ta rakashi, kamar yadda Ummi ma ta bishi da kallo mai cike da jin yaƙinin dole a raba aurensu da bashi da wani kekkyawar ma koma. Fariyda ne ta katse mata tunaninta da cewa. "Ummi Saida safe”. Cike da so ta kalleta tace. “Allah ya bamu alkhairi Fariyda a huta gajiya ko! Allah yayi miki al'barka yasa sarakananki su miki yadda kike min”. Cikin jin dadi tace. "Amin ya Allah Ummi”. Salim ta cewa ya gaida Salma daga nan ta nufi ɗakin Goggo Dada. Shi kuwa Mahmoud tuni ya haura sama. Bata wani daɗe a ɗakin Goggo Dada ba ta fito ta wuce ɗakinta. Wanka tayi tare da kimsawa cikin sleeping dress mai sulɓi da ƙelli, cikin gajia ta zauna bakin gado tana ɗan duba text message dinta. "Kin tambaya ne? Ya barki zaki zone goben”. Saƙon Aunty Saddiqa ta kuma karantawa a karo na uku, haka ya tuna mata magnar da sukayi, tabbas tana son zuwa gida tayi kewar su baki ɗaya. Tsaki ta ɗan ja tuno yadda ya wani gwatsalemata girki masu yabawa ma zaginsu yayi, cikin jin takaici tayi kwaffa ido na tsatsfo hawaye. Shiru ta ɗanyi gami da kasa kunne jiyo kamar sautin Tv a parlour, zamewa tayi ta kwanta a bakin gadon tana ɗan gyara zaman robar wonɗo jikinta, ido ta lumshe hakan ya bawa hawayenta damar zuba, abubuwa da yawa suka fara dawo mata. "Mutum sam bashi da alƙibila wata rana ka ganshi kamar mai ɗan ɗigon mutunci kaɗan wata rana kuma ya nuna maka bai ma san menene mutunciba har ka ganshi kamar mara imani, sam na kasa tuna alkhairinsa a rayuta”. Tayi mgnar a fili tana miƙewa zaune, sai kuma ta fara girgiza kai a hankali tace. "Iya kan su Zaid ne bashi da wani sharri sai alkhairi amman ni dai a kaina bashi da wani alkhairi ko yayi sai ya ɓatashi da wani abun da ya fishi zafi”. Sai kuma tayi murmurshi mai ɗan sauti tuno rashin mutuncin da ya fesawa Aunty Maryam da Ƙanwarta mayyar love, wai nifa zan zagi kan uwar ki, dan bana son kiga na ci miki zarafine shiyasa ban zagetaba, in bata fita harkata bafa zanci uwarta”. Yar dariya tayi tare da miƙewa tsaye tana goge wayenta a fili tace. "Haka dai shi kuma yake, ko ina zai iya fesa rashin mutunci, bari inje wlh yana cemin cuta zan ce masa ajali”. Da wannan tunanin ta fito, tana tsuke fuska ta nufo inda ta hangoshi kwance kan 3 seatter. Shiru ta ɗanyi tana kallonsa ganin ya kunna TV ana ta zamga boxing, ya kuma kwanta rubda ciki ya juya kansa ya bawa TV ƙeya, a hankali ta ɗan ƙara matsowa ganin kamar yana motsi, tsuma jikinsa keyi kamar wanda ke jin sanyi, gajeren wondo Turkish irin masu taushi da faɗin nan mai roɓa ta ƙasa ƙafar da ya tsuke dai-dai kan guiwowinsa ta ɗan kalla a fakaice saboda yadda fatar jikinsa tayi mata kwarjini dan gashin dake kwance lif-lif akan sharaɓansan. Kan kafaɗunsa zuwa bayansa da babu riga ta kalla a fizge ta janye kanta bayan ta danna mishi harara tare da taɓe baki, sai kuma tace. “Salamu alaikum”. Shiru ba amsa sai motsinda jikinsa ya ƙara. "Dama ina son zuwa gidane gobe in Allah ya kaimu, shine nace bari in gaya maka”. Har lau shiru haka yasa ta ɗan juyo ta kalleshi tana kwaɓe fuska tace. “Kana jina baka cemin komai ba, nifa dan Allah nake tsoro da gudun fushin Mamy na shiyasa nake tambaya badan haka ba hmmm”. Da sauri ta ɗan ja da baya lokacin da ya mirgina ya juyo rigingine duk da idonta bai kai kan Papi naiba da yayi fitinennen tsalle da cika tamkar ƙosashshen Cucumber da ya samu kekkyawan bayi da takin da ya sashi girma da cika iya kar ƙololuwa. Ƙirjinsa da bata gama ganin cikar surarsa ba kasan cewar iya hasken tv ne yasa bata ga gashin dake kwance lip sai iya bakin nononsa dake zagaye babu shiba. “Baka cemin komai ba”. Murya can ƙasan maƙoshinsa harshe a sarƙafe da fitinennen yanayin da ya shekara goma harda ɗorin watanni rabon da ya jishi a rayuwarsa. Ɗan ƙara matsoshi tayi dan bata ji abinda yace ba haka yasa ta ɗan sunkuyo kaɗan ta kan hannun kujerar tace. "Inje ne?”. Murya a hautsine yace. "Dan Allah ki barni Please ki barni inji da abinda ke damuna”. Tana ɗan hararansa tace. "To ni ka amsa min mana kawai sai in tafi”. A hankali yace. “Ki daina sani magna”. Tana kallon yadda yake ƙarƙarwa tace. "Baka da lfy ne”. Kai kawai ya iya gyaɗa mata tare da juyawa yayi rubda ciki. "Kan kane yake maka ciwo?”. Ta tambaya saboda tuno ciwon kan da yayi. Shiru ba magna ne yasa tace. "In kawo maka mgnin ciwon kan na kane?”. A faɗace yace. "Ni nace miki kai nane kemin ciwo da zaki addabeni da batun maganin”. Baki ta taɓe sanin masifarsa tafi yawa in bashi da lfy, a kufule tace. “To me yake maka ciwo, ni kar ka mutum min anan ka cuci su Zaid shiyasa nake tambayarka me yake maka ciwo”. Cikin wata iriyar narkekkiyar muryar yace. “Marata kemin ciwo ki daina sani magna in ina magna tamkar zata fashe nakeji”. Da sauri ta ɗan matso dan sanin irin azabar ciwon da tasha lokacin da mararta tayi ciwo a hankali tace. “Wanne irin ciwon marane”. Juyawa yayi da ƙarfi ya kwanta rigingine murya na rawa yace. "Irin naki ciwon marar da kikayi mana, zaki wani addabeni da tambaya ai kin san ciwon”. Cikin iyakar gaskyarta har zuciyarta da rashin sanin dalilin ciwonta ma bare nasa ciwon tace. “To ni ɗin nasan menene ya jamin ciwon bare in san abinda ya ja maka naka ciwon”. Sai kuma tayi shiru ganin yadda ya zamo daga kan kujerar ya kwanta a ƙasa kan tattausan carpert ya fara wani irin murƙusu da ya hanashi bata amsa. Ita kuwa cikin tabbatar da lallai ciwo ya kai ciwo tunda har ya faɗi ya kwanta a ƙasa kan carpert ba riga a jikinsa, haka yasa ta cewa. “Innalillahi Appiy bari inje in kira su Abba”. Cikin fizgo mgnar da riƙo hannunta yace. "No please dan Allah karkije”. Ya ƙare maganar da fizgota jikinsa saboda jin tana cewa..... Assalamu alaikum jama'a ta jama'ar arziƙi fatan muna lfy ya gida da yaranmu. Matan alkhairi mata masu duniya, akwai garaɓasa fa ta musamman da na watannan na maulud promo haɗine na musamman kashi da ban da ban, akwai naku na manyan mata, da kuma amare bazaaawara ko budurwa, da masu joge ɗanyen jego ko barden jego. 08069423567 gata inda zaku yi min magna ta WhatsApp, Set ɗin kayana mataki biyu ne. Na forƙo daga 40k ne zuwa ƙasa shine ƙananan 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k Akwai Maganin Infection sadidan yar uwa ba haufi, shi kuma set 10k. Sai kuma manyan set ɗin hajia taho kiji daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k 130k 140k sa sha kundum uban makiya 150k ne yar uwa. Haɗine na musamman. Kana akwai kayayyakin turaren wuta dasu Humra da kulacca suma haka farashinsu yake. Idan kin sayi kaya in dai set ɗin kayanki yakai daga 50k 60k 70k 80k zan biya miki rabin kuɗin Delivery, daga 90k 100k 120k 130k 140k 150k to free delivery ne, Ni zan biya Miki. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 65 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* “To bari in kira Yah Nasir in ce masa mararka na ciwo ya kawo maka mgni tun dare baiyiba”. Jin yadda ya fizgota kanshi haɗe da sa hannunsa duka biyu ya rungumeta da ƙarfi ne yasa ta haɗiye rogowar maganar. A dai-dai lokacin kuma Ummi ne zaune gaban Abba cikin tabbatarwa ta ci gaba da faɗa mishi yanayin zaman Mahmoud da Fariyda, ido Abba ya zuba mata alamun yana jinta yana kuma fahimtar ta haka yasa taci gaba da cewa. “Har yanzu fa ko abincinta bai taɓa ciba, dana sashi dole yaci ma amai yayi tayi, ko magna basayiwa juna fa, ka dai ji da kumnenka abun da ya faɗa maka akan faɗan da sukayi, sau biyu fa Mahmoud na targa yarinyar nan”. Sai kuma ta ɗanyi shiru cikin sanyi ta kalleshi ido na cikowa da kwalla taci gaba da cewa. "Ina son Fariyda sabida surkace ta gari Amman ya zama dole in haƙura da ita tunda ɗana baida lfy, kuma yana azabtar da ita kar abun ya zama son zuciya dan in yarmuce akeyiwa abinda Mahmoud yake yiwa Fariyda bazamu lamunta ba, ka dai fahimci ko ɗaki fa baya haɗawa da ita bare aje ga su haɗa shumfiɗa, tunda sukaje India tana bedroom yana parlour shima dan dolene da suka zo Istanbul kuwa a hotel fa ya ajiyeta shi ya tafi gida yaje ya zauna shi kaɗai bashi da lfy ma ya gommace Arda yayi jinyarsa, a haka ne zamu ci gaba da zuba ido suna zaman auren da basu taɓa haɗa ɗaki bama bare shimfiɗa bare kuma aje ga kasancewarsu tare a inuwar sunnar aure ai wannan ya zama cutarwa a gare ta tunda Ita dai da lfiyarta”. Ido Abba ya zuba mata yana mai gyaɗa mata kai alamun eh tabbas da cutarwa, cikin sanyi tace "To dan Allah a samu mafita?”. Cikin gama yanke magna da tsaida matsaya Abba yace. “Zan sashi ya sake ta dole zan raba auren, bari in kira Malam Ibrahim muyi magna akan lamarin dan yasan duk abinda ke faruwa dan kar su ɗaurawa Fariyda laifi”. Daga nan ya kira Malam bayan sun gaisa ne ya fara ƙora masa jawabi duk abinda ke faruwa da sharar da suka son tsaidawa na yanke hukunci. A can sama kuwa yadda ya matseta da yadda jikinsa ke karkarwa ne yasa ta kasa motsin kwace kanta, muryarsa na rawa yace. "Farriyyha karki gayawa kowa matara na ciwo”. Cikin shaƙar ƙamshin jikinta da murza kansa a ƙirjinta tsantsin da sulɓin rigar ya bawa botur ɗinta daman ɓallewa dabida yadda ya kife fuskarsa kan ƙirjin nata ya cusa hancinsa da bakinsa tsakanin caɓɓullenta, dake tsaye cur suna cike tib sunyi tamtsam-tamtsam. Ido ta rufe da ƙarfi ta fara ture kanshi da yake ta mummurzawa a ƙirjinta, cikin yanayin zafin ciwon da neman mafaka, hannunta tasa duka biyu ta tallaɓe haɓarsa suka gefen hagu da dama, ido a rufe cikin haɗe fuska tace. “Me haka ni ka sakeni!”. Kai ya fara jujjuyawa ba ƙaƙƙautawa shi ya ƙara taimakawa wurin ɓallewa botur biyu na sama da tsakiyar rigar sai iya na ƙasa ne bai ɓalleba, ɓallewar su yasa rigar zamewa murza kansa da yake yi ya taimaka wurin buɗe ƙirjinta baki ɗaya, wata iriyar narkekkiya shaƙuwa mai haɗe da nakasashshe numfashi mai tafe rawan jiki ya diro masa lokacin da yaji fatarsa ta mannu da fatar ƙurjinta, hannunsa na dama ya kife kan caɓɓullenta. “Shyyyyyyhhhhh Farrrryyyhahhhh Pleeeaseeeeee ki ki... ki barni” ya fizo ƙarshen mgnar a kiɗime dan jin yadda take ta janye jiki ta da tureshi haɗe da magiya da cikin jin tsoronsa ziraran miraran dan bata taɓa ganin irin wannan yanayin da yake cikiba. Wani ɗan zillo mai haɗe da rawan jiki da fizgar numfashi ta sake jin ɗumin tongue dinsa da manna kan nimple ɗinta. “Innalillahi wa inna'ilaihi raji'un Appiy ka sakeni, bana so! bana so!! Bana soh!!!”. Ta faɗa murya da jiki na karkarwa hannunta dake tallabe da kanshi taci gaba da turewa, sai kuma ta saki kanshi da ƙarfi, dan rinƙe da yayiwa nimple ɗinta da tongue dinsa yasa koda taja bai sakeba, wasu irin tagwayen numfarfashi yake sauƙewa a jere-a jere rawan da jikinsa ya zubane yasata ja da baya tana neman ƙwace kanta, hannunsa ɗaya yasa ta bayanta ya zagayo ƙugunta, ɗaya hannun kuma na kan ƙirjinta, lamarin yafi ƙarfinta don ko a mafarki bata taɓa zato ko tsammanin hakaba, wannan dalilin ne yasa ta sakin raunataccen kuka murya na rawa taci gaba da tureshi tana faɗin. “Bana sonka! Kaima baka sona!! karka cimin zarafi!!! Kaifa ƙanin Yah Amin ne, ta yaya zamu rayu a haka, bana son bana soooy”. Sai kuma ta ƙare maganar a hankali can cikin maƙoshinta jin yadda ya kamo hannunta ya manna kana mararshi murya a hargitse yake faɗin. "Zan mutu marata Farriyyha bani da wata mafita sai ke. Please help me with sucking”. Ya ƙare maganar cikin muryar dake nuna ƙololuwar karaya da neman taimako da agajinta”. Kasa motsi tayi sai kukan da taci gaba dayi tana nanata faɗin. “Bana so! Bana so!! Bana so!!!”. Tamkar karatu haka yake jin kalaman na amsa kuwa a kunnensa kukanta na ratsa kunnuwansa. Tsikar jikinta dake zuwaba yar-yar ne ya sata fara kakkame jikinta murya can ƙasan maƙoshinta tace “Ummm bana so ka sakeni”. Cikin Muryar da bata sanshi da itaba yace. "Eh zan sake ki, Please ki taimaka ki duba kan Dinnin na akwai flacks ki samin tea akwai lemon fridge ki samin mai yawa a ciki”. Ya ƙare mgnar da saketa ya janye kanshi ba tare da ya sake hannunta ba ya kifa kanshi kan kujerar. Yana mgnar ne yana tsuma da karkarwa. Da sauri ta ɗan ja jikinta baya kaɗan dai ba sake mata hannunta ɗaya ba, da ɗaya hannu na rawa ta haɗe rigarta ta maida botur ɗin cikin haki tace. “Kai da baka cin abin hannuna”. Yana jujjuya kai yace. "Yawunki ma ai kin ɗura min dole na sha da kika ritsa min harshe zaki haɗiye dole nasha ai bare abin hannunki”. Baki ta tura cikin taɓe fuska tace. "Ka ɗura min naka yawun dai”. Yana buɗe rinannun idanunsa yace "Please kawo min zan sha”. A hankali ta mike tsaye tana maida numfashi jin ya sake mata hannunta da yake riƙe dashi, hannunsa duka biyu ya maida kan mararsa ya kife kanshi jikin kujera, da sauri ta nufi Dinnin area ɗin. Murƙususu ya fara yi yana datse lips inshi. Da sauri ta iso kusa dashi tana miƙa mishi mug ɗinda tasa tea rabinsa ta cikata shi da ruwan lemon da ta gani a gora a matse a yayansa da ta gani ne yasa ta ganewa, ta kuma tuna jiya da suka dawo Katsina ya shigo riƙe dashi. Cikin tsuma ya amshi mug ɗin ya kafa kanshi. A can ƙasa parlour kuwa bayan Abba ya gama yiwa Baba Malam duk wani bayanin irin zaman takun saƙar da ƴaƴan nasu keyi da tabbacin rashin lfyar Mahmoud bata gushe ba ne yasa su tsaida mgnar akan dole su raba auren. A nan parlour Mahmoud kuda. Sanyin Ac da sanyin mutuwar da haƙorinsa yayi da ɗan lafawa da Papi ɗinsa tayi ya sake mishi fitinennen sanyi mai sa karkarwa, ido ta ɗan zuba mishi sai kuma ta miƙe da sauri ganin yadda yake karkarwa bedroom nata ta nufa, da sauri ta fito riƙe da duvet ɗin ta, kwance ta sameshi ya dugungune jikinsa wuri ɗaya, gabanshi ta durƙusa tana mai ware duvet ɗin. Cikin gigin rawan sanyin ya jawota jikinsa ya haɗe ƙirjinta da nata, lafiyeyyen hug yayi mata haɗi da zamewa da ita ya kwanta yana jan duvet ɗin da hannunsa ɗaya ya rufesu. Kiciniyar ƙwace kanta takeyi amman ina saboda riƙon da yayi mata bana wasa bane, riƙone na neman agajin ɗumin jikinta dole haka tayi shiru tana jin bugun zuciyarsa, a haka bacci yayi awon gaba dasu. Da Asuba tunda ya buɗe idonsa akan fuskarta bai janye su daga kan lip ɗinta na ƙasa data turoba. Lumshe idanunsa yayi cikin kasalar bacci ya kuma ƙara buɗesu yana kallon yadda take tsotsan lip ɗinta na saman, idon ya kuma rufewa a hankali ya matso da kanshi kusa da nata, tongue dinsa ya ɗan turo a hankali ya mannashi kan lip ɗinta, hmmmm yaja numfashi sai kuma ya ƙara matso da kansa sulub yayiwa lip ɗin lalumar da tasata fara buɗe idon ta dan jin anayiwa lip ɗinta wani irin sahihin tsotsar lollipop. Ido cikin ido sukayi dashi, in one second kamar ƙebtawar ido ya lumshe idanunsa tare da janye kansa ya miƙe tsaye ya nufi bedroom ɗinsa yana faɗin. “Ke ki daina kallo na”. Ita kuma Fariyda ido da baki ta buɗe cikin tsoro-tsoro mamaki-mamaki take kallon duk takun da yakeyi, har ya ɓacewa ganinta, hannunta tasa ta ɗan shafi lip ɗinta yess da ɗan danshin yayunsa a kai, sai kuma ta rufe idonta da sauri tuno bidirin da yayi akan kirjinta kunya mai haɗe da takaici da haushinsa ne suka rufewa sai kuma ta buɗe idon tana jan tsaki ta ɗan tsunkuyo yar-yar tsikar jikinta ya amsa ganin yadda nimple ɗinta ke tsaye cur kamar zasu tsole idonta dan masifar tsotsar da yayi masu da burzawa. Da sauri ta rufe idonta tana faɗin. "Innalillahi Allah na tuba astagafirullah”. Kamar wani na ganinta haka ta nufi bedroom ɗin duƙunƙune da duvet ɗin. Ƙarfe tara dai-dai na safe ta fito kitchen bayan ta gama shirya komai. Goggo Dada tace. “Na gama shirya su Zaid kema jeki shirya dan naji Mahmoud na cewa zakuje gidan Bappa Lawan dan tun jiya Abba yace ya kaiku ku gaida Mama”. Kai ta gyaɗa alamun to, sannan ta nufi sama tana tuna yadda sukayi da Jidda ranar da su Goggo Abu suka zo duba Zaid suna tafiya tazo wai zata duba Mahmoud da jiki. Fariyda tace yana bacci Jidda ta dage wai ai ganinsa zatayi kawai ta fito ita kuwa Fariyda tace mata. "Sai dai ta jirashi a nan sai ya fito ta ganshi ita ba'a shigar mata bedroom. Banda Huzaifa da sukayi haka a gabanshi a parlour Fariyda a sama ba wanda yasan suyi haka. Da wannan tunanin tayi wanka ta shirya, cikin wani tattausan lace mai masifar kyau da taushin da ka ganin lace ne mai zadar gaske, Sky blue ne sai ratsin pink and orange color kaɗan kaɗan ɗinkin riga da pencil siket ne, rigar kuma half garene wanda aka kamashi cib cib da jikinta, siket ɗin kuwa tamkar saida aka gwada hips da mazaunenta aka ɗinkasa yayi caras a jikinta, ta kitse jelarba dogon gashinta bayan ta tubƙe gashin da ribbon pink collar, ɗaurin a setta ta murza mai ɗan karkata, tasa yan kunnen gold da sarka masu ɗan sauƙin girma, shantilly Veil medium size orange color ta ɗan ɗaura akanta tare da ɗan yaneshi ta maida jelarsa ta baya, sai takalminta mai ɗan madaidaicin tudu Pink da yar jakarsa shima pink. Yar ƙaramar wayarta da tunda ya kwace babbar ta fito da ita ta fara amsa kira dashi ta saka cikin jakar, turare ta ƙara feshe jikinta dashi daga nan ta fito. A parlour Ummi ta sameshi tsaye riƙe dasu Zaid Ummi na cewa. "Duk saurinka fa dole ka jirata, dan da ita Abbanku yace kuje”. Fuska ba walwala yace. "Hafiz ya kaita”. Ganinta ne yasa Goggo Dada cewa. “Fatabarakallhu feeh ahsanil khaliƙin kai masha Allah Fariyda na kinyi kyau kin ganki kuwa tamkar fure sai sheƙi da ƙyalli kikeyi”. Cikin jin kunya ta ɗan sa tafin hannunta ta kare fuskarta tare da cewa. "Nagode”. Ummi ma ita ta zuba wa ido cikin tsananin sonta tace. "Ai ɗiyata ba bayawa bace wurin kyau ga ado da gayu, Allah ya tsare minku”. Tana kallon Hafiz da ya fara ɗaukarta hoto tace. “Amin Ummi na”. Baki ya taɓe tare da juyawa ya fita. Da sauri Goggo Dada tace. "To sai kun dawo ko Allah ya kiyaye hanya”. Amin tace tare da juyawa ta fita, Hafiz da Samira na biye da ita a baya, suna fitowa harabar gidan Hafiz yace. "Wow Aunty kunyi masifar dacewa fa da Uncle Mahmoud ni sai yanzu ma naga ashe shima Sky blue ne collar kayansa. A fakaice ta kalleshi lokacin da yasa su Zaid a bayan motar rowar da baya son a shiga ya maida marfin ya rufe, wani datsetstsen getzna ne Sky blue a jikinsa sai ƙelli da sheƙin mai yake bazawa, rigar half jombace cib da jikinsa. Sai hula damanga mai zane baƙi da Sky blue ɗin, sai takalmin half cover suma baƙaƙa. Juyawa yayi ya shiga drivern seat ya maida marfin gib ya rufe. Da sauri Huzaifa ya buɗe mata front seat yana cewa. "Tab shiga kisha ƙamshi wannan motar kamar shagon saida turare take yaseen, ki duba drawer kuwa chocolate ne iri da ban da ban”. Sai kuma yayi shiru ganin kallon da Mahmoud ɗin yayi masa Camera da dake kafaɗarsa ya jawo yana kallon Zaid da ya miƙe tsaye ya ɗan leƙo kanshi ta gefen Mahmoud Sai kuma Zaitoon ita kuma ta ɗan leƙo gefen Fariyda ɗan juyowa kaɗan sukayi suna kallon yaran sai ya zama kamar kallon love sukeyiwa juna hoto ya fara kebta musu cikin iyawa da ƙwarewa. Da sauri Hafiz yayi ƙasa da kansa yana ɓoye camara tasa dan kallon gargaɗin da Mahmoud ɗin ya watsa mishi. Kanta ta kauda daga kallon su Zaid ɗin ta ɗan matso jikin motar dan jawo marfin. "Ke nifa ba drivernki bane da zaki barni zaune a ciki”. Ya faɗa yana murɗa key ɗin motar, har lau bata kalli ta inda yakeba ta gyara zamanta ganin, Huzaifa ya maida marfin ya rufe yana musu Allah kiyaye hanya. Samira kuma da sauri ta nufi bakin gate ta buɗe musu tana cewa babanta. “Baba na hutar da kai. Daga nan gidan Bappa Lawan suka nufa. Tunda ta shiga baice mata komai ba bata ce masa komai ba, sai su Zaid dake ta wasa a baya Zaitoon tazo tsakanin seat ɗin tana loƙa fuskar Mahmoud tana gwarancin ta harda dariya da ɗan tafa ƴan hannayenta. Hannunsa yasa ya buɗe drawer chocolate ya zaro guda biyu ya miƙa mata idonsa na kan titin yace. "Ɓare ki basu”. Amsa tayi itama bata kalleshi ba, ɓaresu tayi sannan ta ɗan juyo hango Zaitoon ɗin ta koma ta zauna ne yasa ta ɗan ƙara karkatowa har ƙirjinta na taɓa kafaɗarsa ta miƙa Zaitoon tana faɗin. “Gashi zo ki ƙarɓa”. Daga zaunen ta miƙo hannu haka shima Zaid haka yasa dole ta ƙara karkacewar ta miƙa musu, kusan duk ƙirjinta na kan kafaɗarsa. Fuskarta na kusa da tasa fuskar. A hankali ta juyo zata koma mazauninta, ido ta lumshe jin yadda ya manna lips dinshi kan kumatunta ya sakar mata wani kafurin kiss mai cike da manufa. Da sauri ta koma ta zauna haɗe da buɗe idonta ta zuba mishi su sai kuma ta ɗan tura baki ganin yadda yake kallonta tamkar ba shi yayi mata haka. Tafin hannunta tasa kan dai-dai inda yayi kissing din ta fara gogewa tana turo lip dinta na ƙasa ta kuma ritsa na sama. Kallon ta yake har lau kuma tuƙin yake yi. Hannunsa ɗaya yasa ya tallabo ƙeyarta haɗe da ɗan jawo kanta kusa dashi, manna bakinshi yayi kan nata, ya tura tongue dinsa cikin bakinta ya kamo nata tongue din, a tare suka sauƙe ajiya zuciya mai nauyi, lumshe idonta tayi dan bata da ƙarfin halin kallon tsaurin idonsa sai kiciniyar ƙwace kanta da take yi sha kuma ya hanata damar samun yin hakan. Su Zaid kuwa ko inda iyayen nasu suke basu kulaba, sunata hidimar cin ƙwalamarsu. Hoon da sukaji ana danna musune ya dawo hayyacinsa, zare tongue dinsa yayi tare da meda hankalinsa kan tuƙin yana kallon motar da ta kauce musu gudun karo dan hanyar hannu ɗaya ne. Murmurshi mai motar yayi tare da cewa. “Oga ka bari ku koma gida mana, gudun kar kuyi hatsari. Ya ƙare maganar yana buɗe idonsa da kyau yana kallonsu ta glass ɗin gaba dan na gefe da gefe tintek ne. Shi kuwa Mahmoud hararnshi yayi sai kuma ya juyo kanshi kanta murya a dake yace. “Sai na tsinka lips nan in baki daina turo min shi gaba, ba kiyi ta tsotso na ciki kamar mayya da haka kika kusan cinye min tongue, kuma dole in rama tunda ke baki iya gaisuwa ba”. Ya ƙare maganar yana ɗan karkatowa ta inda take. Baki ta tura tana narai-narai da ido tace. "To ina kwana”. Ta faɗa tana gyara zamanta. Har lau idonsa na kanta yace. "Na roƙi ki gaisheni ne?”. Baki ta kuma cinnawa tace. "Naga kana ta kallona ne ai yanzu kace ban iya gaisuwa ba”. Wayarta ya zaro daga cikin aljihunsa ya miƙa mata yana meda hankalinsa kan tuƙin da yakeyi yace. “Karɓi gudumarki karta ɓula min aljihu”. Da sauri ta amsa tana faɗin. “Ni dai wayata ba gudu bace wayar ɗari takwas harda hamsin ɗin ne za'a cewa guduma”. Bai ƙara ce mata komai ba sai lips ɗinshi da ya taune idanunsa da suka sauya launi ya tsaida kan titin sai ajiyan zuciya da yake saukewa bana daƙiƙu kaɗan-kaɗan. Suna isa harabar gidan ta hangi motar Salim da alamun shi da Salma duk suna cikin gidan. Kai tsaye ya wuce parlour Bappa Lawan su Zaid na gaba yana biye dasu ita kuma tana bayansa. Fuska ɗauke da murmushi Bappa Lawan ya jawo su Zaid ya ɗaurasu kan cinyarsa yana kallon Mahmoud da Fariyda da suka zauna a gabanshi. "Yau dai Mahmoud ka kyauta ka kawo min aboki da amarya”. Cikin girmamawa yace. “Tunda muka dawo ina son zuwa to baƙi shiyasa, sai yau Allah ya nufa”. Salim dake gefensa yana fuskantar Mama da takeyiwa Fariyda wani irin makirin kallo mai cike da baƙin ciki da hasada ne yayi murmushi tare da cewa Fariyda...... By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 66 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* "Mu ma yanzu muka iso da Salma tana ciki tare dasu Jidda da ƙawarta. Murmurshi ta ɗanyi tare da rusunar da kai ta gaida Bappa Lawan cikin kulawa ya amsa ya daura da cewa. “Allah yayi muku al'barka ya raya muku yaranku”. Amin tace tana ɗan kallon Mama tace. “Mama ina kwana”. Shiru tayi kamar bata jitaba, haka yasa ta ɗan ƙara sautin murya tace. “Mama barka da safiya”. Shirun da tayi ne sai ma meda kallonta da tayi kam Salim tana masa magna yasa Bappa Lawan cewa. “Kina ta surutu ko gaisuwar bakya ji”. Shi kuwa Mahmoud kamar baya parlour sai wayarsa yake ɗan lallatsawa “Ina kwana Mama ya jiki?”. Ta kuma faɗa ba tare da ta kalli Maman ba A daƙile tace. "Ni lfyta lau”. Ido Salim ya zuba mata hakama Bappa Lawan ɗin. A hankali tace. "Allah ya ƙara lfy da nisan kwana”. Tana miƙewa tsaye tace. "In sha Allah kuwa”. Daga nan tayi ciki, fitarta da kamar 10 minute ne Salim ya kalli yadda take zaune a takure yace. "Fariyda isa ciki Salma na can”. Tana ɗan rusunar da kanta tace. "To Bappa a huta lfy”. Cike da Dattaku yace. "To Ngd Allah ya baku ladan ziyara, zamu wuni ai ko?”. Gefen da Mahmoud ɗin yake ta kalla a fakaice tare da cewa. "Eh da yake zanje gida in gaida malam shiyasa da zamu wuni”. Bappa Lawan yace. “Ato ku gaida min shi in kunje, kwana biyu bamu haɗuba tun bayan auren Salim da mukaje godiya, kice ina gaidashi”. Tana miƙewa tsaye tace in sha Allah. Ƙofar da Mama tabi Salim ya nuna mata, a hankali ta shiga parlour tare da sallama a bakinta. Murmurshi jin dadi Salma tayi ta miƙe tsaye ta rungumata cikin shaƙuwarsu da ƙarfin jinin yan uwan taka tace. “Muna zuwa ne kuwa Babe yace sai mun koma da dare zai kaini muyi hira wai ki koya min girkin da kikayi musu jiya, nace ai ta kwana gidan sauƙi tunda kece malamar”. Murmurshi tayi sai kuma suka saki juna duk suka kalli Jidda da ta ja wani wawan tsaki. Mama dake gefe ta kauda kai ta daura ɗaya kan ɗaya. Salma taja hannunta tana faɗin. “Bismillah zauna mana”. Ta sunkuyo da niyar zama, sai kuma ta miƙe a hankali ta juyo kan Jidda dake cewa. “Ke kul bororoji karki zauna mana kan sofa!”. Cikin tsananin mamaki Salma da ƙawar Jidda suka zuba mata ido Salma ne tace. “Meyasa zakice karta zauna?”. Cike da izza da izaya tace. “Kin san kowa da tsarinsa, wasu in anje gidajensu bedroom nasu ne suke hana shiga duk da ba gidan ubansu bane, to Ni kuma nan da yake gidan ubanane tsari nane kaska ko ince mayu masu aure Yaya su lashe jininsa su kashe su kuma dawo kan ƙani a kalallame mai rayuwa, basa zama mana a gidanmu, dan mu dai kurwarmu ɗaci gareta Yah Mahmoud ɗin ma in sha Allah na gani nan bari yafi karfin tsoffin Mayu ma bare sabbin mayu Yah Amin ɗin da da aka cinye mana ma Allah ya isa kuma dagashi ba ƙari”. Tunda ta fara magnar duk suka bushe a tsaye, ita kuwa Mama sai kai take jinjinawa. Salma kuwa cikin kaɗuwa da fara fusata ta tsuƙe fuska tare da cewa. "Wannan wacce iriyar mgnar banza ce Jidda”. Da sauri Mama tace. "Yi shiru Salma ba dake takeyi ba, ke dai ki zuba ido kawai, ai gaskyarta shi maye bafa amana ne da shiba”. Tuni idon Fariyda ya ciko da hawaye, yayinda Salma kuwa tuni sun zubo mata ma, cikin sanyi da ɗan girmamawa tace. "Mama ai in anyi da Fariyda to tabbas anyi da ubanda da ya haifeni ma bare kuma ni, sannan kalmar mayu dai kam bazan iya lamuntar fahimtar ta bama, saboda mu zuriyarmu a tsarkake take. Mama kiji fa abubuwan da Jidda ke faɗa”. A kufule tace. "To ƙarya ne? Duk abinda ta faɗa ai haka ne, ba cinye Aminullah ɗin akayi ba yaro lfyarsa lau ya fita aka haɗashi da ƙarfe yayi Acsident sai gawa, da yake Mamansu ba mai bin diddigibane ta yarda aka sake aurawa ɗan ɗaya ɗayanta aure da ita”. Da sauri Ƙawar Jidda ta fara girgiza kai tana kallon Fariyda da shock ya hanata iya cewa komai sai idonta da ya fara dilalo da hawaye. “Mama bai kamata kice haka ba, baƙonka kafa annabinka ne”. Tayi mgnar tana matso kusa da Fariyna ta ɗaura da cewa. "Baiwar Allah zauna”. Cikin izaya Mama tace. "A ina ɗin wlh karki kuskura ki zauna min parlour, ki tarkata maitar jarabarki duk kinbi kin lashewa mutane zuciya duk wanda ya ganki sai yace yana sonki, bayan kyan ɗan macijine, wlh in sha Allah Mahmoud kam yafi ƙarfinki”. A hankali ta juya ta nufi hanyar fita zuwa can waje. Ƙawar Jidda ta kamo hannun Jidda tana cewa. “Ƙawata gskya baki kyautaba”. Salma kuwa da sauri ta juya tabi bayan Fariyda. Jingine ta sameta jikin motar Mahmoud ɗin ta kifa kanta a jiki. Dai-dai lokacin Mahmoud ɗin ya fito tare da su Zaid sai kuma Salim da ya fito ta parlour Mama Yana cewa. "Ashe ma gata har ta fito”. Salma ne ta kalli Mahmoud ɗin da ya buɗe baya yasa su Zaid yana zagayawa tace. "Appiyn Zaid ina yini”. Fuska ba yabo ba fallasa yace. "Alhamdulillah”. Salim ne ya buɗe front seat yace. “Bismilla Madam kin san oganki baya jira sai dai a jirasa”. A hankali ta shiga motar dan ta ƙosa da ta samu ta bar gidan taje gidansu. Salma ne ta ɗan matso baya Salim ya rufe ƙofar, Ƙasa tayi da murya tare da cewa Fariyda. “Kiyi haƙuri in na dawo zanzo kuma wlh anyi da yan halas”. Da sauri Fariyda ta fara jujjya mata kai tare da cewa. "A'a Salma”. Sai kuma kawai kukan da take dannewa ya kwabce mata. Da sauri Salim yace. "Yah Salam Salma Meya faru me kika raɗa mata kika sata kuka”. Kai ta fara jujjuyawa cikin jin itama kukan zai zo mata to ta ina zata fara faɗin tijarar da kanwarsa da uwarsa suka yiwa yar uwarta, haka yasa kawai ta juya tayi cikin gida. Shi kuwa Mahmoud ganin Salim na shirin matsowane yasashi daga glass ɗin motar duka, ya kunna motar tare da sakin AC. Kukan takeyi mai nannauyan sheshheƙan kuka, bai ja motar suka tafiba bai kuma ce mata komai ba, Salim kuwa ganin haka ne yasa yayi saurin bin bayan Salma tunda Mahmoud ya ɗaga glass bashi da damar yin mgna da su. Kusan 6 minute bai tafi bai kashe motar bai ce komai ba, ita kuwa har yanzu kuka take yi cikin sauti mai tafe da rauni. Numfashi ya fesar yana ɗan juyowo kanta yace. “Baki da lfy ne?” shiru ba magna sai kuka. “Mararki ne ke ciwo”. A hankali ta jujjuya kai alamun a'a. “To me ya sameki”. Ya tambaya yana kafeta da idonsa da suka yi jazir. Cikin Muryar kuka tace. “Ayyah Appiy dan Allah ka kaini gidanmu ina son ganin Mamy na”. Fuska a haɗe yace. “Ke meya saki kuka nake son ji”. Kai ta kife kan guiwowinta taci gaba da kuka, sai kuma ta ɗago kanta jin ya buɗe motar ya fita. Parlour Mama ya shiga, Salma ya samu zaune ita da Salim da mmki Salim ke kallonsa jin yana cewa Salma. “Mrs Salim zo”. Da sauri ta miƙe dan a zatonta Fariyda ke kiranta, Bakin ƙofar parlour ya tsaya tana ta ciki yana ta waje. Kai tsaye yace. “Me ya sameta take kuka? Me akayi mata?”. Cikin jin zafin abin da itama take jin tamkar ita akayiwa ta bashi labari. Salim dake bayanta wanda tunda suka shiga yake tambayarta taki ta gaya mishi ne sai yanzu da take gayawa Mahmoud ɗin duk yadda sukayi yaji. Shi kuwa Mahmoud juyawa yayi ya koma cikin motarsa. Ita kuwa Salma kuwa ɗakin Jidda inda hand bag dinta yake ta nufa, zaune ta sameta ita da ƙawarta na ce mata bata kyauta ba. Bathroom ta wuce ba tare da tace musu komai. Tunda ya shigo baice komai ba sai kallonta yake yi yana mai kaɗa ƙafarsa har lau yana taune da lip ɗinshi, sai kuma can taji ya sake buɗe marfin motar ya fita, a parlour ya wuce Salim da Mama kai tsaye ɗakin Jidda ya wuce. Bayan kamar 7 minute da shigansa cikin gidan ta kuma jin ya dawo ya buɗe ƙofar motar ya shiga ya zauna jin bai ja motar bane yasa ta ɗago kanta ta kalleshi, shima ɗin ita yake kallo idonta na silalo da wasu hawayen tace. “Ayyah dan Allah Appiy ka kaini gidanmu”. Har lau idonsa na kanta murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Farriyyhah kina kukan ne zan kaiki wurin Baba Malam”. Da sauri ta fara share hawayenta da tana share wasu wasu ke biyo bayansu, numfashi mai nauyi ya fesar tare da miƙar da hannunsa hankali ya ɗaurashi kan fuskarsa babbar yatsarsa yasa kan kuncinta ya fara goge mata hawayen har lau idonshi na cikin mata dake zubda siraran ƙollan, kai yake ɗan jujjuya mata haɗe da cewa. “In kina son zuwa wurin Baba Malam to ki daina kukan haka”. A hankali ta fara gyaɗa mishi kai tana ƙoƙarin tsaida hawayenta tace. "Appiy na bari”. A hankali ya janye hannunsa murya a sanyaye yace. "In kin sake cemin Appiy bazan kaiki ba”. tana kallon yadda ya zuba mata mayatattun idonsa tace. "Na bari”. Kai ya gyaɗa tare da jan motar yana faɗin. "To da me zaki ni”. Cikin sanyin murya tace. “Muody”. Yadda ta fitar da harafin ne yasa murmushi subce mishi, itama ɗan murmushi tayi tace. “Shi yayi ko”. Baki ta ɗan taɓe yana jujjuya kai alamun a'a. Sai kuma ya maida hankalinshi kan tuƙin da yake ba tare da ya kuma ce mata komai ba, itama Fariyda shiru tayi a haka suka isa gidansu. Parlour Mamy Sadiq yayi masa iso dan Baba Malam ya fita. A tare suka shiga yana rungume dasu Zaid da suka fara gengeɗi. Aunty Saddiqa da Raihana da Zainab da Aunty suka samu a parlour Mami suna ta hira. Aunty Saddiqa ne tace. “A'a Barka da zuwa yau manyan baƙi garemu kenan, Mahmoud Bismillah iso ga wurin zama”. Tayi mgnar tana nuna masa sofa. Zainab da Raihana kuma rungume Fariyda sukayi. Aunty Amarya ta miƙe tana gyara mayafinta ta nufi bedroom ɗin Mamy dan kiranta. Jim kaɗan da shigarta suka fito a tare. Cikin girmamawa ya gaidasu, Mamy na miƙawa Zaid hannu tace. "Yanzu kam ya bar rikici ko”. Yana miƙa mata Zaid yace. "Alhamdulillah yanzu kam bayayi”. Aunty Amarya ta amshi Zaitoon. Su Fariyda kuwa a kan carpert suka zauna dasu Raihana dake gaisheshi. Sallamar Yah Mujahid ne yasasu kallon ƙofar parlour. Murmurshi mai cike da jin daɗi yayi kai tsaye ya wuce kusa da Fariyda kujerar dake bayanta ya zauna ya zama tana gabanshi, sunkuyowa yayi kamar zai faɗo kanta yace. “Haba shiyasa tun bakin gate nake jiyo gidan yana ƙamshi ashe flower tace ta iso gidan. Kauda kanshi yayi daga ta inda suke ya maida kanshi kan Dr Nasir da ya shigo yana miƙa masa hannu ya zauna kujerar dake kusa dashi yana faɗin. "Ya jiki dai”. Murya a cushe yace. “Alhamdulillah”. Shi kuwa Mujahid miƙewa yayi yana leƙa fuskarta ya ɗan kamo gefen Veil ɗin ta ya kai hancinsa yana faɗin. “Kai turarenkin nan duniya ne ƙamshi kaɗai ya wadatar wurin samar da farin ciki”. Tsuƙe fuska Mami tayi tare da cewa. “A'a Mujahid ai ka gaisa da mijinta tukun ko”. Aunty Amarya tace. “Da dai yafi kam”. Aunty Saddiqa kuwa Mahmoud ɗin take kallo ta gefen idonta. Shi kuwa Mujahid yana cewa. "Ai turaren natane ƙamshinsa daɗi garesa”. Ya ƙare maganar yana miƙawa Dr Nasir dake hararansa hannu suka gaisa ba tare da ya lura da hararan da yake masa ba. sai kuma ya miƙawa Mahmoud ɗin hannu tare da cewa. “Ya kake”. Tamkar bai jishi ba haka yayi sai kanshi da ya sunkuyar yana danna wayarsa. Hannu ya ƙara miƙa masa tare da cewa. “Hello”. Miƙewa tsaye yayi cikin muryar da tasa Fariyda kallonshi yace. “To Mami mun gaisheku, in Malam ya dawo a gaidashi”. Ya ƙare maganar yana yiwa Mujahid wani irin azabebben kallon sai kuma ya zaro kuɗi naɗi uku yan dubu ɗaɗɗaya ya ajiye gaban Mami. Kana ya juya ya nufi hanyar fita yana cewa. "Ke taso mu tafi”. Mami ne da Aunty Amarya suka haɗa bakin cewa. “Mun gode matuƙa ka gaida su Ummi.” sai kuma Mami ta kalli Fariyda tace. “ke Fariyda tashi ku tafi ɗauki yaranki”. Cikin kwaɓe fuska tace. "Mami wuni zanyi fa”. Fuska Mami ta haɗa ta nuna mata hanya tace. “Cewa yayi ki taso mu tafi dan haka bana son nunkufurci miƙe maza ku tafi”. Tayi mgnar cikin bada umarni da haɗe fuskar da yasa Fariyda miƙewa tana faɗin. “Mami ko gaisawa da Malam fa banyiba, kuma lefen Raihana ma ban gani ba”. Dr Nasir dake kallon Mujahid cike da takaicine yace. "Ke tashi ku tafi miƙe bana son gardama”. Cikin ƙolulun baƙin ciki ta miƙe tsaye tare da juyawa ta fita ido cike da hawaye. Raihana da Zainab suka bita dasu Zaid. A cikin motar kuwa wayar Yah Amin dake aljihunsa yana ta Vibrating ya zaro yana mai buɗe idonsa daya lumshe ganin kiran Faisal ne yasa shi sakin azabebben fusataccen haɗi da damƙe...... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 67 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Fusataccen numfashi ya sauƙe haɗe da buɗe idanunsa daya rumtse da ƙarfi, ganin Faisal ɗin na ƙara kirane ya sashi damƙe tafin hannunsa da masifar ƙarfi. Suna isowa ta buɗe ta shiga ido na zubda ƙwallan. Su Zainab kuwa a baya suka ajiyesu su Zaitoon. Cikin kulawa Dr Nasir da Mujahid ke biye dashi a baya, ya buɗe marfin motar ya miƙawa Mahmoud hannu gami da cewa. “Kayi haƙuri Mahmoud, zamuyi magna in kun koma, Allah ya kiyaye hanya zan ɗauki mataki in sha Allah”. Yafa ɗa yana ƙara miƙo masa hannun da nazartarsa da gane wutan kishi dake ci a zuciyarsa. Ba tare da ya ɗago kansaba ya miƙawa Dr Nasir din hannu hannu yana mai ɗan jinjina masa kai. Sake hannun Dr Nasir yayi lokacin da Fariyda ta jawo marfi motar tana mai zubda ƙwalla tace. “Ni ina son zama tare da iyayena da ƴan uwana, sune masu sona da bazasu taɓa jifata da kalmar maita har yan uwansu suji suma su kamaba”. Idonshi na kan Dr Nasir da ya juya tuni ya shiga motarsa yaja ya tafi, dan baima lura da Mujahid da ya nufi gefen da Fariyda take ba. Zainab da Raihana ma sun koma cikin gida. “innalillahi Babe kiyi haƙuri ki bar zubda hayen nan a banza dan hawayenki masu daraja ne, Please kada ki cutar min da kyawawan idanun nanki, hakan zai sa zuciyata fashewa fa”. ya ƙare maganar cikin muryar dake nuna so, idonsa na kan Mahmoud da yayi kamar bai san da zamansa a wurinba bai kashe motarba, kuma bai ja sun tafi ba, gefen da Mahmoud ɗin yake ya zagoyo ya buɗe marfin motar yamatso kusa dashi sosai ya miƙa masa hannu yace. “Ya kake? Ko dai baka magna ne? Please ni dai a barmin sanyin idaniyata mu wuni tare ko dan inji muryarta in samu natsuwa kasan abincin wani gubar wani, lokacin da baka damu da ita da farin cikintaba a lokacin nake jin zan iya sadaukar da komai na rayuwata dan farin cikinta.” Tunda ya iso wurinsu ya fara magna ko sau ɗaya bata daga ido ta kalleshi ba, sai hawayen dake ta sintiri a fuskantar, kanta a sunkuye tana ƙoƙarin danne sheshheƙan kukanta da yaƙi dannuwa. Shi kuwa Mahmoud numfashi mai nauyin gaske ya fesar tare da miƙawa Mujahid hannu lokacin da yake ci gaba da cewa. "Kukanta na tayar min da hankali saboda ina son t.....” da sauri ya zazzaro idonsa waje lokacin da yaji Mahmoud ɗin ya haɗe tafin hannunsu wuri daya gami da yi masa wani irin azabebben matsa tare da murɗa hannun duk in one second, gigitaccen ihu mai firgita duk wanda yaji Yah Mujahid ɗin ya kurma da azaɓan ƙarfi jin yadda Mahmoud ya murɗa hannun nasa haɗe da matsewa ɓas sharaɓansa ya bada sautin dake nuna tabbacin karaya mai cikekken dafi. Ihun da ya kurma da ƙaran karyewan wannun ne suka sa Fariyda dago kanta ido ta zuba wa Yah Mujahid ɗin da jikinsa ke wani irin ƙarƙarwa mai haɗe da zufa mai tsiyaya Innalillahi tace da karfi tana maida kallonta kan Mahmoud dake zaune tamkar ba shi ba har yanzu hannun Mujahid ɗin na hannunsa yatsunsa ya sarƙafe cikin na Muhajid yayi musu murɗar da yasasu targaɗewa baki ɗayansu. Wani ihun da yafi na farkon Mujahid ya danna cikin rawan jiki da murya da shiɗewa. Kuka tasa ta riƙo hannunsa dake kusa da ita tana faɗin. “ innalillahi Appiy ka sakeshi, zaka kasheshi fa wayyo Mamy kuzo”. Ta ƙira sunan Mamy da ƙarfi. Ba tare da ya kalleta ba yayi saurin sakin hannun Mujahid ɗin, sai kuma ya danna masa naushi a kan muƙamuƙinsa kafin ya ɗago hannunsama haƙora biyu na gaban nan da jini sunyi ƙasa ƙafarsa ya ware ya zurota waje, lips ɗinshi duka ya haɗe ya taune da ƙarfe ya danna mishi naushi a ƙugunsa hakan yasashi tafiya taga taga ya faɗin ƙasa rim. Da faɗuwarsa da ihunsa da zubewar haƙorinsa duk a tare. Shi kuwa Mahmoud a 360 yayi figi motar, cikin tsananin kiɗima ta rumtse idonta da ƙarfi ta ɗaura hannunta duka biya ta riƙe kanta dan ganin yadda ya figi motar yayi kwana dai-dai kan Mujahid ɗin, bata buɗe idonta ba har saida taji sun bar gidan hannunsa data rike take ta jijjigawa tana kuka haɗi da yarfa hannunta ɗaya tana cewa. “Shike nan ka kasheshi Wayyo Allah Yah Muhajid na me yayi maka zaka kasheshi?”. Bai gama fita gidanba Mamy Aunty Amarya Saddiqa da Maigadin dasu Raihana duk suka iso farfajiyar gidansu cikin tsaro Mamy suka ƙaraso wurinsu da sassarfa sabida hago yadda yake wani irin burbuwa da ihu jiki duk na mazari.... Sadiq dake jan motar Baba Malam na gefenshi ne ya ɗan juyo ya kalli mahaifin nasu yace. “Malam gida zamuyi ko akwai inda zamuje”. Yana buɗe wani shafi daga cikin shafukan littafin Kulasatul norul yaƙin Yace. “Ka mance nace ma in mun gama dubiyar marasa lafiya daga hospital ɗin gidan Abbanku Alhaji Umar zamuje”. Da sauri yace. "Afwan Malam wlh na mancene, ai mun kusa ma, da banyi mgnaba zamu wuce naga kai hankalinka na kan karatu”. Malam yace. "Abubakar ka daina yawan rantsuwa a cikin dukkan mgnarka dan yawan rantsu alamice ta makaryata”. Cikin girmamawa yace. “In sha Allah Malam zan kiyaye”...... Dai-dai lokacin kuwa Mahmoud yayi parking a harabar gidansun, yadda ya shigo a guje da yadda yayi parking ɗin ne yasa. Hafiz juyawa da sauri ya nufesu, Baba idi ma dasauri ya maida gate ɗin ya rufe ya nufasa. Da sauri Hafiz ya ja da baya ya tsaya, shima Baba idi tsayawa yayi ba tare da ya ƙaraso ba, hakama Sulaiman da ya fito daga part ɗin Yah Amin. Duk ido suka zubawa Mahmoud ganin yadda ya fito cikin motar fuskar nan babu annuri ko salama, tayi masifar ja sabida fushi da fusata jikinsa duk rawa yake yi har lips ɗin sa. Inda take ya zagoyo ya buɗe ƙofar cikin wani irin kallo yasa hannunsa ya kamo nata ya fizgota waje, sautin kukan da tunda ya ɓalla hannun Muhajid takeyi tana faɗin “Ka kasheshi fa, ka takashi da motafa Appiy me yayi maka”. Figota da yayi ne yasa takalminta saluɓewa, a fusace yake janta, da ido kawai su Hafiz suka bishi. Barin motar da yayi a buɗene ya bawa Hafiz damar ɗaukar su Zaid ya nufi cikin gida bayan Mahmoud ya shige da Fariyda. A hankali Sulaiman ma ya mara masa baya, Baba idi kuwa bakin gade ya koma ya zauna cike da nazari da tsoron ganin wannan mugun fusatar da bai taɓa ganinta tare da Mahmoud iya zamansa dasu tun suna yara. A parlour suka samu Ummi da Goggo Dada. “A'a har sun dawo ne”. Goggo Dada ta faɗa tana amsar Zaitoon. Hafiz yana kallon Ummi cikin tsoro murya a saɓule yace. "Sun dawo kuma Aunty Fariyda nata kuka tana cewa Uncle Mahmoud shike nan ka kasheshi ya mutufa ka takashi.” cikin tsanin tsinkewar zuciya Ummi ta miƙe tsaye tare da kallon Goggo Dada dake cewa. "Innalillahi kai Hafiz kisa kuma a ina ɗin”. Sulaiman ne ya kamo hannun Ummi yana faɗin. "Ummi muje sun haura sama”. Cikin kiɗima Ummi ta fara ɗaga ƙafafunta dake rawa da barazanar kasa riƙe jikinta. Goggo Dada da Hafiz kuwa parlour Abba suka nufa. Daga kan upstairs suka fara jiyo muryarsa haka yasa su sauri ƙarasawa cikin parlour dai-dai lokacin. Yayiwa Fariyda wani irin gigitaccen marin da yasata ganin stars sun cika parlour sai gilmawa sukeyiwa ganinta. Wayar Yah Amin da kiran Faisal ya kuma shigowa ne. Yayi sauri sa hannunsa ya riƙo wuyanta tare da nuna mata fuskar wayar cikin rawan jiki ya danna mata tsawa da ɗimautacciyar muryasa da kaji kasan baya cikin natsuwa da hayyacinsa yace. "Wai kasheni kike son yine Farriyyha nace kasheni kike son yine, ki gani fa kiran da tsinannun Allah ta alan nan ke min Sa'ad ya kira shima wannan mayen ya kira, kin san irin azabar saƙar makafin da suke yiwa zuciyata kuwa sun sarƙafemin zuciya da numfashi suna son kasheni.” Cikin karkarwa da tsananin tsoronsa da bata taɓajin tsoron wani ɗan adam hakaba a doron duniya, take jujjuya mishi kai ido na kwaranyar da hawaye murya da jiki na rawa take cewa. “Appiy ka kasheshi fa dan Allah kayi hakuri ni ban san me nayi makaba, dan Allah karka kasheni Please”. Wani irin nannauyan kuka ne ya taso masa haka yasa ya fara dukan ƙirjinsa da hannunsa na dama na hagun kuwa ginin da ya haɗata dashi ya fara duka da ƙarfi yana haɗawa da gwara kanshi cikin fitar hayyaci da ƙarfi ya fara faɗin. "Farriyyha zuciyata zata fashe, zan mutufa!!! meyasa bakya tausayina ne me nayi miki kika tsaneni, koda bakya sona kiji tausayina mana, zasu kasheni fa zuciyata zata fashe in baki daina kuka da kiran sunan wancan karenba ya mutu mana sai me dan ya mutu, ni so nake ya mutufa ya barmin ke a duniyar”. Ya ƙare maganar cikin karkarwa ido na kwaranyo da hawaye har lau yana dukan ƙirjinsa da masifan ƙarfi kamar yadda yake dukan jikin katangar da ɗaya hannun. Takure jikinta tayi cikin tsananin kiɗima firgici da tashin hankali da tsananin tsoronsa take kuka mai raunata zuciya. Da gudu Sulaiman ya iso inda suke ya kamosa, Ummi kuwa cikin tashin hankali ta rungumo Fariyda da ta iso gabanta da gudu. Cikin tsoro take kuka da yarfa hannunta murya na rawa take jan hannun Ummi tana faɗin. "Ummi mu gudu! dan Allah Ummi ki ɓoyeni!! zai kashenifa Ummi mu gudu!!!”. Jin hakane yasa Ummi jan hannunta ta suka fita, kai tsaye parlour Abba ta wuce da ita, da da sauri ta kwace hannunta daga riƙon da Ummi tayi mata, gaban Baba Malam da yanzu ya iso kenan. Ta durƙushe kan guiwowinta tana kuka haɗi da riƙo hannunsa tana faɗin. “Malam Yah Mujahid Malam ya mutu ko?”. Cike da mmki Malam da Abba suke sauraron abinda Ummi ke gaya musu na yadda suka samu Mahmoud ɗin yana yiwa Fariyda da dukan kansa da yake yi, da kuma kalaman da su Hafiz sukaji Fariyda tana faɗa kamar yadda yanzu take mai-maitawa wanda sune suka hanasu fahimtar manufar kalaman Mahmoud ɗin. Da sauri Baba Malam ya miƙe ya nufi parlour Mahmoud ɗin. Shi kuwa Abba hannunsa yasa ya jawo hannun Fariyda tare da cewa. "Yi shiru Fariyda ba abinda zai miki. Kwantar da hankalinki kinji ko in sha Allah Mujahid bai mutuba”. Dai dai lokacin Baba Malam ya shigo riƙe da hannun Mahmoud ɗin da jikinsa yake tsuma, idanunsa da sukayi tamkar zasuyi Aman wuta Goggo Dada ta zuba wa ido. Hafiz kuwa da sauri ya miƙa ya fita. Ajiye shi Baba Malam yayi tare da bugawa Fariyda tsawa. "Ke ki natsu wai me ya samu Mujahid ɗin ne? A ina kuka haɗu ki daina wannan kukan ki min bayani”. Jiki na karkarwa tace. "Malam Appiy ya takashi da mota da mukaje gidanmu ya mutu ko”. Da sauri Sadiq ya zaro wayarsa Mamy ya kira. Shi kuwa Malam Mahmoud da ya zauna gefen Abba da yake yi masa wani irin kallon yanke hukunci, ƙasa yayi da kansa har yanzu jikinsa ƙarƙarwa yake yi sai wasu irin tagwayen fusatattun numfarfashi yake fesarwa yana taune lip inshi babu ƙaƙƙautawa. Ummi na zama gefen Abba cikin tsoro da tashin hankali tace. "Shike nan ai in wannan zazzafar zuciyar tasa yasa ya kasheshi shima ɗin ai ba tsira zaiyiba”. Da sauri Sadiq da ya gama waya da Mamy yace. "A'a fa Ummi bai mutu bafa, bai takashi bafa, Mamy tace dai an kaishi asbiti”. Cikin kulawa Abba yace. "Fariyda me ya faru ne”. Jiki da murya na rawa tana ƙara matsawa baya kusa da Abba tayi nesa da Mahmoud ɗin dan masifar tsoronsa tace. "Abba ni dai ina tsoronsa wlh zai shaƙeni Abba dukana yakeyi fa”. Numfashi mai nauyi Abba ya fesar tare da kallon Mahmoud cikin Murya mafi ƙololuwar fusata da bada umarnin kai tsaye yace. "Mahmoud yanzu nan ba sai anjima ba yanzu yanzun nan ka saki Fariyda ka saketa yanzu”. Tunda ya zauna yayi ƙasa da kansa bai ɗago kaiba sai yanzu ido cikin ido sukayi da Abba mari Abba ya yarfa mishi tare da cewa. “Cire idonka cikin nawa mara kunya tsaurin ido maza saketa nace ko yanzu-yanzun nan!!!!”. By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 68 Na Aysha Aliyu Garkuwa Kanshi ya juyo ya kalli Baba Malam, ganin Malam ɗinma ya kauda kanshi ne yasashi yin ƙasa da kanshi yana mai jujjuya wayar Yah Amin dake hannunsa. A kufule Ummi ta danna mishi harara cikin takaici da baƙin cikin rabuwar da zatayi da Farriyyha tace. "Anayi maka magna kayi ƙasa da kai, ka saketa akace, dan iyayenta basu haifa ma ita dan kayi ta dukanta ba, duk ka gigita yarinya ka firgitata”. Da sauri tayi shiru gami dayin ƙasa da kanta dan hannu da Abba ya ɗaga mata. Murya a zafafe Abba ya kuma cewa. “Ka sake nace ko sai na barranta kaina da kai”. Da a hankali ya fara jujjuya kanshi, wayar Yah Amin ɗin ya fara lallatsawa a ƙalla 1 minute and 45 second. Ya ɗago kansa yanw kallon Abba da fuskarsa ke fusace. "Ka saketa!”. Lips ɗinshi ya motsa a hankali yace. "Na tura mata ta Evidence a wayarta”. Numfashi mai nauyi Abba da Malam suka sake a tare. Ummi kuwa da sauri ta matso kusa da Fariyda data saki maraitaccen kukan da yasa su Abba ma duk meda hankalinsu kanta. Sadiq kuwa da sauri ya miƙe ya fita ya bar parlour, motarsu ya shiga yana mai jujjuya kai a fili yace. "Malam wannan ba shine mafita ba”. Ummi na shafa kanta tace. "Kiyi haƙuri Fariyda yanzu dai kin rabuda zaluncin shi da cin zalinki da yakeyi yaje can ya ƙarata da zuciyar sa ta banza, Allah yasa haka shi yafi alkhairi, Allah yayi miki zaɓi da miji na gari wanda zai soki fiye da Yadda Aminullah ya soki, tabbas munyi rashin surka ta gari”. Sautin kukan Fariyda daya tsanantane yasa Ummi tallabo kanta haɗi da cewa. "Kiyi shiru Fariyda daga yau kukanki ya ƙare ai”. Murya cike da rauni tace. "Ummi daga yau na fara kuka dai tunda zai rabani dasu Zaid yace in ya sakeni ko in da nake bazasu jeba, kuma shi yayi min alƙawarin in na yarda da Sa'ad ko Yah Mujahid zai sakeni muyi aure a sirri zai kuma bar min su Zaid sai da ya bari muka fara magna da Yah Muhajid da Sa'ad ranan na sameshi yanayiwa Sa'ad masifa wai ai, in ni bani hankali shima bashi da hankiline”. Cikin rashin fahimta Abba yace. "A'a Fariyda natsu ki min bayani yadda zan gane”. Da sauri fara basu lbrin duk yadda sukayi dashi a India da yadda ya tursasa mata mgna da Sa'ad da zuwansa Ahmedabad, da yadda sukayi a Istanbul dama yadda suka haɗu da Faisal ta ƙare maganar tana kuka mai cike da rauni murya a raunace tace. "Abba inason su Zaid bana son yin nesa dasu su nake gani a madadin Yah Amin bazan iya rayuwa ba tare da suba. Da sauri Mahmoud ya ɗago kansa jin Abba na faɗin. "Ai shike nan Wlh tallahi kansa yayiwa, ya rabu dake ya rabu da su Zaid na bar mikisu halak malak, ni da kaina zan medake gidanku da yaranki”. Kai ya fara jujjuyawa cikin kafewar yawun baki da cushewar numfashi hakan yasa mgnarsa kasa fitowa sai kai da yake ta jujjuyawa babu ƙaƙƙautawa alamun a'a gaba ɗaya jikinsa tsuma yakeyi. Malam kuwa ido ya zuba masa cikin tausayinsa, ganin fusatar da abokin nasa yayine shiyasa baice komai ba. Goggo Dada dake zubda ƙwallan tace. "Yaya ai wannan hukuncin har mu ya mana tsauri, yaran nanfa sune farin cikinmu”. Cikin sanyin murya Ummi tace. "Bamu fa da wasu sai su”. Cin zubda ƙwalla take kallon su Ummi a hankali tace. ina tausayinsu Ummi kar suyi maraici biyu sun rasa mahaifinsu sanadin mutuwa kuma nima da nake raye su rasani maraicin zai musu yawa ayyah Ummi dan Allah da Manzonsa abanisu”. Cike da tsayeyyen ra'ayi da yanke hukunci Abba ya nunawa su Ummi hanyar shiga parlour Ummin yace. “Na gama yanke kuhunci kuje na sallameku”. Sanin halinsa yasa Ummi miƙewa ta fita Goggo Dada na biye da ita. Malam yace. “Fariyda tashi ki bisu”. Da sauri ta miƙe tabi bayansu. Cikin tausayawa Sulaiman ya kalli Mahmoud da ya yunƙura zai miƙe tsaye cikin tausayinsa ya maida kanshi ya sunkuyar jin Abba na cewa. "Bance ka tashiba koma ka zauna”. Idonsa da koda suna buɗe basa gani shi yasa ya barsu a rufe, ƙara rumtsesu yayi naya jin tafasar zuciya da jini. “Mahmoud ka warke ne? Ko baka warke ba?”. Abba ya tambaya cikin tsaresa da ido, shiru baice ko ƙala ba. “Ba da kai nake magna bane?”. Har lau ba amsa sai lips ɗinshi da yake ta daddasawa datsar da tasa tuni sunyi jazir ga azabar ciwon kai da ya tasoshi gaba. Cikin zafin ran da Mahmoud ɗin ya gada a wurinsa ya watsa mishi wani gigitaccen mari haɗe da tsawa mai ƙarfi yace. “Nace ka warke ne ko baka warke ba Mahmoud”. Lips na rawa murya a sarƙafe da ƙunan zuciya yace. "Na warke”. Daga Abba har Baba Malam da Sulaiman murmurshi ne ya meye gurɓin fushi da damuwar dake kan fuskarsu, numfashi mai sanyi Malam ya fesar yace. “To Alhamdulillah kai Mahmoud tashi ka tafi.” da sauri ya miƙe Zaid dake bacci a gefen Abba ya ɗauka ya fita. Sulaiman kuwa Parlour Ummi ya nufa yana shiga ya gaya musu abinda Mahmoud ɗin ya faɗa. Cikin farin cikin da yasasu mahdala Goggo tace. "Shike nan ai komai yazo da sauki sai a aura masa Jidda, ita ma Fariyda tana da masoyanta sai ta zaɓa wanda takeso cikinsu.” Ummi da tayi sujudul shukur ta ɗago cikin farin cikin tace. “Alhamdulillah Allah ya kawo wata mafitar koda Fariyda ta tafi da yara ba matsala”. Fariyda dake ɗakin Goggo Dada tana jinsu, jin, za'a bar mata yaran ne yasata sauƙe nannauyan ajiyan zuciya, cikin jin daɗi ta kira Aunty Saddiqa tana ɗagawa tace. “Aunty Saddiqa Yah Muhajid ya mutu ko? Ina yake?”. Saddiqa tace. "Ke Fariyda ki natsufa yana raye, tun ɗazu Yah Nasir yazo ya tafi asbiti dashi”. Ajiyan zuciya mai tafe da sassaucin ruɗanin da take ciki ta dire. Shi kuwa Mahmoud tafiya yake ido a rufe har ya iso parlour, jin ya taka abune yasa ya ɗan buɗe idanunsa da basa wani gani sosai, hasken da wayarta ya kawo sabida ɗan takata da yayine ya taimaka mishi wurin ganinta kwantar da Zaid yayi kan sofa bayan ya ɗauki wayar, bedroom ya wuce ido a rufe, kan gadonsa ya watsa woyoyin duka uku da nashi dana yah Amin dana Fariyda, kai tsaye bathroom ya shige ruwan sanyi ya sakarwa kansa ba tare da ya cire tufafin jikinsaba, a ƙalla 46 minute yana tsaye ƙasan ruwan, har lau idonsa a rufe, a haka yayi alwala ya fito ɗaure da towel jallabiya ya zura ya fito, sallaya ya shimfiɗa sallan azahar daya tsere masa ya farayi yana idarwa aka kira la'asar a nan yayi sallan, jingina bayansa yayi jikin kujerar da ya kwantar da Zaid kanshi na kusa da kan Zaid ɗin ido ya rumtse a karo na barkatai lips ɗinshi ya ɗan fara motsawa a hankali.... Abba ya kalli Baba Malam daya mike tsaye yace. "Lokacin salla yayi zan wuce gida”. Miƙewa Abba yayi ya bashi hannu cikin amintaka na gasken gaske yace. “Ka bawa Asma'u haƙuri kan abinda ya faru, Allah yasa haka shi yafi alkhairi, in sha Allah ni da kaina zan dawo da Fariyda gobe da safe yau dai ta kwana anan a wurin Dada ta ɗan samu natsuwa kafin in maidata”. Kai Malam ya jinjina yace. "Kai da ɗiyarta sai ka tsaya gaya min yadda ka tsara a kanta”. Murmurshi mai cike da jin daɗi Abba yayi kana suka fita. A hankali Sadiq ya ɗan kalli Mahaifin nasu bayan sun bar harabar gidan. “Malam ina zamuje”. A taƙaice yace. “Gida”. Daga nan bai kuma cewa komai ba, koda suka isa a masallacin jumma'a ƙofar gidan nashi ya tsaya inda yake limancin kamsut salawat da na jumma'a saida aka idar da salla ya shiga cikin gida. Yana shiga Mamy da Aunty Amarya suka shiga kamar yadda Maigadi ya musu bayanin abinda ya gani da idonsa, haka sukayi masa bayani, Sadiq dake gefensa yace ya kirawo masa mai gadin yadda suka faɗa masa haka ya mai-maita da ƙarin cewa. "Nidai fa naga kawai musabaha sukayi, yana riƙe hannun Muhajid kawai ya fara ihu da karkarwar ni da fari nayi zaton wasane, sai daga baya naji ihun yayi yawa dana leƙa naga dai bakin Mujahid nata zubda jini haƙoransa biyu na gaba duk sun faɗi, yana ihu sai wawulumon baki, ina isa wurin ne kuma naga ya turesa da ƙafarsa yaja motarsa ya tafi, bai takashi ba kam amman ƙiris ya rage ya takashi”. Malam ya kalli Saddiqa dake cewa. “Ai wlh shi Yah Mujahid shi yaja komai ta yaya zai rinƙa yiwa Fariyda wasu abubuwan a gaban mijinta,” Malam yace. “Me yayi mata”. Da sauri Aunty Amarya tayi masa bayani, a hankali ya sauƙe numfashi tare da miƙewa yace. “Sadiq taso muje asbitin”. Daga nan suka fita. Bayan sallan isha wuraren ƙarfe tara saura kwata, Goggo Dada ta kalli Fariyda dake miƙa mata Zaitoon dan mata wankan tace. "Kije ki ɗauko Zaid a bashi mgninsa ayi masa wanka”. Tana ɗan kallonta ta kuma cewa. "Maganin ma in yasha yau dai ya ƙare ko”. Cikin sanyin baccin daya fara ɗaukarta tace. "Goggo Dada ina yake”. Tana cire wa Zaitoon riga tace. "Yana sama wurin Mahmoud”. Da sauri tace. “A barshi kawai”. Ummi tace. “Aa tashi ki ɗaukosa a ƙarasa mishi mgninsa”. Cikin tsaro tace. “Ummi ina tsoron zuwa can”. Cikin yaƙini Ummi tace. “Babu abinda zai miki, kije ki ɗauko yaro ki kawoshi”. Ganin yadda Ummi tayi magna cikin bada umarni ne yasa ta miƙe Goggo Dada tace. “Ki kai mishi abincinsa”. Ummi tayi saurin cewa. "Baza'a kai masaba in yaga dama ya sauƙo yaci in baiga damaba ya zauna”. Haka ne yasa ta fita. A hankali ta tura ƙofar parlour nashi zuciya na bugawa, zaune ta hangoshi a inda yake tun kafin la'asar har yanzu a nan yake, yana jingine da jikin kujerar rungume da Zaid a ƙirjinsa, idonsa na lumshe, a hankali take takun tare da ɗan motsa lips ɗinta tayi sallama, ganin yadda yayi shiru ne yasa ta tunanin bacci yake yi, haka yasa ta ƙara matsowa kusa dashi, a hankali ta ɗan durƙusa kan guiwowinta tare da kai hannunta da nufin ɗaga Zaid daga ƙirjinsa, da sauri ta ɗan ja da baya ganin ya ɗaga Zaid ɗin daga kan jikinsa ya kwantar dashi kan kujerar dake bayansa, har lau idonsa a rufe ruf, ta gefe ta ɗan sunkuyo dan ɗagashi tana faɗin. “Ummi ne tace in kashi za'a bashi ragowar mgnins...” cikin tsoro taja numfashi da ya maƙele ragowar mgnar a maƙoshinta, ido ta zaro cikin tsoro saboda jin yadda ya fizgota jikinsa kan ƙirjinsa ta faɗa, tana yunƙurin tashi taji ya kuma harɗe hannunsa duka biyu kan bayanta yayi mata amintacciyar rungumar da tasata maida kai ta manna akan kafaɗarsa dan ba rungumar wasa yayi mataba rungumace mai ƙarfi tamkar zai maida ita cikin jikinsa, wasu irin tagwayen numfarfashi yake sauƙewa wani na korar wani, gaba ɗaya jikinsa ya fara tsuma. Mutsu-mutsun takeyi da iya kar ƙarfinta amman ta kasa iya kwace kanta, murya cike da tsoronsa tace. “Dan Allah ka sakeni”. Shiru bai tankataba sai ajiyan zuciya da yake sauƙewa wani na korar wani. Hannunta ta kife kan kafaɗunsa ta fara ɗan marinsa da ɗan ragowar ƙarfin da ya bar mata da rungumar da yayi mata, kai ta ɗago tana kallon fuskarsa da har yanzu take jazir da ita, sai idanunsa dake lumshe. "Wayyo Allah Ummi”. Ta faɗa da ƙarfi cikin neman agajin taimako, idonsa ya buɗe, haka yasa sukayi ido huɗu ganin launin idanunsa yasa ta kuma buɗe bakinta da ƙarfi tace. "Wayyo Ummeeey”. Sai kuma taja ƙarshe sunan cikin maƙoshinta dan jin yadda ya haɗe bakinsa da nata, lip inta na ƙasa yayiwa wani irin sahihin kamu ya fara mata tsotsar da yasa ta zazzaro idonta duka waje jiki na kerma take jujjuya kai tana ci gaba da dukan kafaɗunsa so take tayi ihun neman ɗauki amman bai bar mata daman hakan ba. Wani irin ƙarƙarwa jikinsa ya farayi tamkar mazari, sawunsa dake miƙe ya ware ya zama tana tsakiyar samunsa harɗe ƙafafun nasa yayi ya mata garkuwa ya kanainayeta yadda ko motsi bazata iyaba, hannunsa duka biyu yasa ya tallaɓe haɓarta, kallon da yake matane yasata rufe ƙwayar idonta tana mai jin yadda yake kissing tongue dinta tamkar zautacce. Hawaye da suka cika mata idone suka fara kwarayon mata ba ƙaƙƙautawa sai numfashi tsoro da takeyi a hautsine, da ƙarfi taja kanta lokacin da taji ya zare bakinshi daga nata, tafin hannunta tasa kan lips ɗinta tana gogewa ido na zubda ƙwalla ta fara magna cikin ƙosawada jin tsoro mai tafe da tsana muryar tafe da kuka tace...... By GARKUWAR MARUBUUTA*SAƘAR MAKAFI* Page 69 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* “Azunillahi akan me zakayi kissing na, don me zaka haɗa jikinka da nawa akan me zaka rungumeni, ni ba karuwa bace irin Idaya daka saba kusantarsu ba igiyar aure”. Shiru tayi jin ya kuma haɗe bakinshi da nata jikinsa duk rawa yake yi, a hankali ta buɗe ido ta jin hawayensa na ɗiga kan fuskarta. Yah Salam salon ya ɗauki zafin da yasa duk jikinsu yin kerma da kerketa More Especially Fariyda da yake kissing nata cikin tsananin iyawa da sanin makamar kashe jiki yanayi yana danne sheshheƙan kukansa ya ƙara kashe mata jiki da raunata zuciyar ta, har Saida yaji jikinta yayi nuƙus tayi wani irin sakewar da ko yatsarta bazata iya janyewa daga gareshi ba. Numfashi ya rinƙa fesarwa yana kallon lips ɗinta da ya sake yadda suke sheƙi da ɗaukar ido, cikin muryar kuka mai cin zuciya yace. "Nasan bakya sona ko Farriyyhah? So kike in mutu ki huta ganina ko”. A hankali take jujjuya kanta murya can ƙasan maƙoshinta tace. "Ni ba ruwana da kai”. Yana zubda wahaye yace. "In mutu ko?”. Kai ta jujjuya tana mai jin idonta na cika da hawaye in ya mutu menene makomar yaranta jin yana faɗin tana kiciniyar ƙwace kanta jin yadda take son zamewa ne yasa ya ƙara rungumota da kyau yace "Nasan ai bakya sona keda kikaji an ɗaura miki aure dani har suma kikayi dan bakya ƙaunata nasan fatan in mutu shi yafi miki daɗi”. Ya ƙare maganar cikin rawan murya da zubda wahaye, murya na rawa tace. "Ni bazan yimaka fatan mutuwaba ko dansu Zaid basu da kamarka fa duk fadin duniya”. Da sauri yace. "To kada ki yarda a rabamu mu zauna mu rayu tare mu raini yaranmu a tare zasufi samun ingantaccen farin ciki”. Kai ta jujjuya hade da cewa. "Ni ka sakeni zan tafi gidanmu”. Yana ƙara rungumota yace. "Kina son in mutun kenan zuciyata zata fashefa Farriyyhah”. hankali take motsa lips ɗin tana mgnar da har Saida ya kai kunnensa kan bakinta yaji me take faɗi saboda yadda ya cusa hannunsa cikin rigarta. “Ni ba karuwa bace! Akan me zakayi min haka?”. Yana gyara mata kwanciya a jikinsa murya a hautsine yace. “Akan aurena zanyi komai Farriyyha”. Tana mai lumshe idanta tace. "Ni kuma Allah zai saka min”. Tayi mgnar sauti can ƙasa a saɓule dan masifeffiyar kasalar daya sakar mata. Daga nan kuma tayi shiru saboda baccin da yayi awon gaba da ita kwance a jikinsa. Gyara mata kwanciyar yayi yadda zataji daɗi kana shima yaji daɗi, addu'a yayi tare da shafa musu shi da ita da Zaid a haka bacci ya kwashe shi zafin fushin da fusatar da ya wuni cikinsa bai barshi damar yin wani yunƙurinba mallakartaba. Goggo Dada dake jiran dawowarta ne ta kuma duba time ganin har sha daya da rabi bata dawo bane yasa ta kwanta tare da jawo Zaitoon kusa da ita. Washe gari da asuba a hankali ta buɗe idonta da sauri ta yunƙura tsaye tana faɗin. “innalillahi wa inna'ilaihi raji'un”. Motsin tashinta da mgnarta ne ya tashesa da ido ya rakata ganin ta nufi bedroom ɗinta. Jallabiyarsa da duk ta tattare har cinyoyinsa na waje ya kalla yana miƙewa tsaye papi nai na harbawar dake nuna cikakkiyar lafiya na mijin duniya da tun jiya baƙin ciki da azabar zafin zuciya ya hanashi motsi sai yanzu. Bathroom ɗin Parlour ya shiga yayi alwala ya wuce masallaci. Wuraren karfe bakwai ta fito, tsaye ta sameshi a parlour da alamun yanzu ya dawo masallaci, bedroom ɗinsa ya nufa yana faɗin. “Zo ki ɗauke min wayarki a ɗaki”. Jujjuyawa tayi tana duba inda ta wurgar da wayarta da mayafinta da handbag ɗinta, duk suna wurin sai wayartane bata wurin. Zaid ta ɗauka ta sauƙo ƙasa dashi. Ɗakin Goggo Dada ta wuce tana shiga ta miƙa mata Zaid kanta a ƙasa ta gaisheta, kana ta wuce kitchen Ummi dake shigowa ne tace. “A'a fito Fariyda je ki fara haɗa kayanki kafin Amina ta ƙaraso ta tayaki haɗawa”. Kai ta gyaɗa tare da gaida Ummi kana ta juya ta wuce sama tana murmushin dake nuna farin cikinta a fili yau zata koma gidansu cikin yan uwanta. Kai tsaye bedroom ɗinta ta wuce ta fara shirya kayanta a akwatunanta kusan ƙarfe takwas har da kwata ta gama kimtsa komanta harma da nasu Zaid, bathroom ta shiga ta watsa ruwa, tana fitowa ta kimtsa cikin tattausar Turkish Abaya, tana tattare turarukanta Amina ta shigo tare dasu Hafiz da Huzaifa. Akwatunan dake kimtse ta nunawa su Huzaifa alamun su ɗauka su fitar. Suna fita ta juya kan Fariyda da keta mararin komawa gida, hannunta ta riƙo suka zauna bakin gado murya na rawa tace. "Ni banyi farin ciki da rabuwar aurenku da Mahmoud ba Fariyda yau ji nakeyi mutuwar Yah Amin ta dawo min sabuwa, na rasa kalmar da zan faɗawa su Abba da suka zantar da wannan ɗanyen hukuncin mara daɗin ji shi kenan sun rabamu”. Tana rufe jakarta tace. “Aunty Amina bamu rabu bafa, ko babu su Zaid su Ummi iyayenane da bazan taɓa mancesu a rayuwata ba, labarin rayuwata bazai taɓa cikaba sai sunan ku ya shiga ciki, nima ina jin yadda kukeji akan rabuwarmu, wlh tallahi badon Appiy ba a gidan nan zanci gaba da zama har sai su Zaid sun girma saboda Abba ubane a gareni”. Ta ƙare maganar ido na zubda wahaye murya na rawa Amina tace. “Suma su Ummi wlh kuka sukeyi tun ɗazu, shi Abba kansa yau ko tea bai shaba tunda ya dawo masallaci ya amshi su Zaid. Fariyda tarihin rayuwarku bazaiyi dadiba muddin babu aure tsakaninki da Mahmoud shine jigo kuma gishirin labarin rayuwarku, kiyi haƙuri ki nunawa su Abba kin hakura zaki zauna dashi, a matsayin mijinki uban yaranki, muna fatan ku haifi wasu tunda ya tabbatarwa Abba ya samu lfy”. Tana miƙewa tsaye tace. “Aunty Amina kiyi haƙuri, wlh bazan iya ci gaba da zama da shiba bakin san Appiy bane zama dashi akwai wahala da azabtarwa shi ba irin Yah Amin bane, kawai kiyi mana fatan Allah yasa haka shi yafi alkhairi”. A tare suka fito parlour, sai kuma ta ɗan tsaya tana kallon ƙofar bedroom ɗinsa, juyowa tayi tana kallon Amina dake biye da ita a baya tace. “Bari karɓo wayata”. Daga nan ta nufi corridorn ɗakinsa, tafiya takeyi tana duba gefen hagun ta inda taga ashe nanma akwai wata kofar da bata dai san ta menene ba, ƙofar da take gefen dama wacce da alamun nanne ɗakinsa ta ɗanyi Knocking shirun da tajine yasa ta tura ƙofar tana ɗan taɓe baki. Numfashi mai sanyi ta fesar lokacin da ta kusa kanta cikin bedroom ɗin nasa da bata taɓa shigaba sai yau, a hankali ta lumshe idanta gami da jan wani numfashi a karo na barkatai, dan wani irin ni'imtaccen ƙamshin da sanyin ɗakin da ya sakar mata kasala in one second, a hankali ta motsa lips ɗinta tace. "Yah salam”. Lokacin data buɗe idonta a kan tsari da zubin ɗakin da launin komai na ciki yake Sky blue and white, idonta ta tsaida kan gadonsa da duk yawon bin hotel da sukayi dashi da kuma Yah Amin lokacin honeymoon ɗinsu bata taɓa ganin gado da ɗakin da ya kai ɗakin nan ba yi kyau da tsaruwa da tafiya da natsuwa ba, masifar sanyi da ƙamshin ɗakin kawai kan iya sakarwa mutum gyangyaɗi, ɗakin babbane irin mai yelwar faɗi da girman nan, kekkyawan gadonsa na alfarma shimfiɗa da set ɗin zanin gado na alfarmar irin mai gudan biyun nan sai duvet da pillow cases duk komai farine ƙal a kan gadon sai jikin gadon ne da yake milki, daga saman gadon wani irin net ne mai kyan zuɓi da aka zagayeshi da flowers Sky blue, white, yellow, pink, sai wani zare mai ƙyallin zinari da yayi musu ƙawanya, sai labulan da aka kamasu daga gefe da da gefen gadon aka ɗauresu jikin, hakan ya bata damar hango kan gadon da yasha rumfar ƙasaita, jikin net ɗin da jikin kan gadon da flowers ɗin duk wani ƙellin hasken wuta tamkar na taurari sukeyi mai collars, kan bedside drawers dake gefe-gefen gadon a hankali ta meda kallomta kan Wordrobe ɗinsa da yake daga dungu har dungu ras ta hango kanta a maduban dake manne jekin marafan tsakiyar Wordrobe din, sai kuma tayi ƙasa da kanta tana mai ci gaba da tafiya da nitsa yatsunta cikin tattausan Turkish carpet dake tsakiyar ɗakin. Can gefen gadon dressing mirror ɗinsa mai girman gaske wanda ke cike da zallan turaruka iri daban-daban sai man gashi da turarukan gashi da ɗan set ɗin kum ɗinsa da hand dryer sai man shafawansa duk a jere suke stap by stap manya a baya, kananan a gaba, gaba ɗaya sheƙi kwalaben sukeyi da ƙyalli mai ɗauke ido. Can gefe wani kekkyawan table ne ɗan ɗugus mai kujereu biyu, sai gefensa wani ɗan fridge ne madaidaici, daga ɗaya barin kuma kujerace irin 3 seatter mai hannun banana nan sai table mai ɗan girma inda ta hangi system nashi a kai kantar dake gefe wacce ke cike da littatafai na addinine yasata matsowa kusa dasu, babu littafin da babu a wurin, sai ɗaya gefen da taga na bokone wanda ke daga baki tasa ta ɗan jawo da sauri ta medashi dan ganin sunan littafin ilmu jimaa. Littafin ma'aratane. Ƙamshin turarensa da sanyin AC da kuma sabon ƙamshin da tajine yasata saurin juyowa. Tsaye yake ɗaure da towel a ƙugunsa irin ɗaurin nan na ƙasan mara sosai sai hannunsa dake riƙe da first towel yana tsane ruwan jikinsa zuwa kansa haka yasa hannunsa duka biyu na kansa, faffaɗan ƙirjinsa ta zuba wa ido, sai kuma tayi saurin yin ƙasa da kanta, kan cikinsa da yakeda layin murɗar alamun yana motsa jiki ta ɗan kalla tana mai ƙara yin ƙasa da kanta ta dire idonta kan papi ɗinsa da duk da wanka ya fito kuma towel ne a jikinsa bai hanashi bayyana zararsa ba, da sauri ta juya baya ta fuskanci wardrobe ɗinsa tana mai rumtse idonta da masifar ƙarfin gaske dan wannan shine karo na farko a rayuwarta da ta ganshi dagashi sai towel hakan muka yasa jikinta fara tsuma cike da jin nauyinsa. Yana ci gaba da goge kansa ya nufi gaban dressing mirror kamar ma bai san da mutum a ɗakinba turaren ya ɗauka ya fesa tako wani sashi na jikinsa haka dan yake yi tun kafin ruwan wanka ya bushe a jikinsa yake feffesa turarukan haka shi yasa ko ya haɗa zufa sai kaji yana ƙamshi, kusan turare kala uku ya fesa sai kuma ya fesa a ƙalla biyu a kanshi, har yanzu tana tsaye a gaban Wordrobe ɗin ko kanta bata ɗagaba bare ta motsa daga wurin dan ji tayi kamar an dasata. Juyowa yayi ya nufi inda take, a bayanta ya tsa kib da kib, ido ya zuba wa fuskarta ta cikin madubin ganin yadda tayi ƙasa da kanta tana wasa da yatsun hannunta ne yasa ya ƙara matsota, a hankali ta ɗago kanta jin ya manna ƙirjinsa da bayanta. “Waya baki izinin shigo min ɗaki?”. Ya faɗa yana cusa kanshi tsakanin wuyanta da kafaɗarta. Ido ta ɗan ɗago ido huɗu sukayi dashi ta cikin madubi girarsa ɗaya ya naɗaga mata cikin shu'umin salon da yasata sauƙe ajiyar zuciya mai nauyi, towel ɗin hannunsa ya ɗan saƙala kafaɗarsa murya can ƙasan cikin salo mai narka zuciya yace. “Sata zakiyi min ko? Duk wanda kika yi basu isheki bane?”. A hankali ta jujjuya kanta alamun a'a. Ƙara matsowa jikin ta yayi har tana jin bugun zuciyarsa bakinshi ya sa kan kunneta iska ya ɗan hura mata tare da cewa. “To waya baki izinin shigo min ɗaki, me kika shigo nema”. Haka nan taji idonta na tsatstsafo hawaye masu sanyi da bata san dalilinsu ba murya a narke tace. "Ba kai bane”. Yana ƙara matsota yace. “Ni kuma to me nayi?”. Tana ɗan matsawa tace. “Kace inzo in karɓi wayata ai”. Hannunsa ɗaya ya ɗaura kan lafeffen cikinta haɗi da janta jikinsa a tare suka sauƙe numfashi. “Buɗe idonki”. Ya faɗa yana ɗan sunsunar wuyanta haɗi da manna mata kiss a fatar wuyanta. Kai ta jujjuya alamun a'a. Cikin raɗa ya kirata. “Farriyyha”. Tsikar jikinta daya tashi ne ya bawa hawayenta damar zubowa, ido ya zuba mata ta cikin madubin, sai kuma ya ɗan kamo hannunta ya juyota suna fuskantar juna a hankali yace. “Kuka kuma meya sameki”. Cikin rawan murya tace. "Ka sakeni”. Kai ya jujjuya murya a daƙile yace. "Kin san sharaɗin shiga ɗakina kuwa?”. Ƴan siraran hawaye na zuba ta girgiza masa kai. Ƙara matsota yayi suna fuskantar juna har ɗumin numfashisa na sauƙa kan goshinta fuska a tsuke yace. “Mata basa shiga min ɗaki, ko Maman Hafiz bata taɓa shigo min cikin ɗakiba”. A hankali tace. "Meyasa”. Yana tsare fuskantar da ido yace. "Saboda ɗakina bana mata bane, kuma bazan iya ganin mace a ɗakin nan ta shiga ta fita ban mallaketaba”. Cikin gaza gano manufarsa tace. “To meyasa kace inzo in karɓi wayata”. Ƙara matsaota yayi sosai murya can ƙasa yace. "Nace miki ki shigo ɗakine, ai da sai ki tsaya kiyi Knocking in buɗe in baki”. Tana matsawa gefe tace. "Ai nayi Knocking baka buɗeba, ni ka bani wayata in fitan ma a ɗaki”. Hannunsa yasa ya tare gefen, sunkuyowa tayi da nufin fita ta ƙasan hannun da sauri ya manna guiwarsa da Wordrobe ɗin ya toshe hanyar duka. Baki ta murguɗa tare da turo lip ɗinta na ƙasa ta fara tsotsar na sama, ta juya ɗaya gefen dama da sauri yasa hannunsa ya tare, ta sunkuyo kenan yasa guiwar ɗaya ƙafar ya tare nan ɗin ma, haka yasashi ƙara matseta a jikin Wordrobe ɗin a tsiwace tace. "Ni ka bani wayata in tafi gidanmu”. Yana kallon lip ɗinta na ƙasa yace. "Da izinin waye zaki tafi gidan naku? Wa kika tambaya?”. Baki ta tura tana neman ta inda zata zama tace. "Da izinin iyayena Abba da Baba Malam”. Ƙara matseta yayi da jikinsa har Saida numfashinta ya fara nauyin fita, haka yasa ta ɗago kanta tana jan numfashi kwaɓe fuska tace. "Nifa ba yar isaka bace irinsu Idaya ka matsa min in fita”. A hankali yace. “Ba kina da ƙarfiba”. Mutsutstsuka bayanta ta farayi a jikin Wordrobe ɗin haka yasa ƙirjinta gogar nasa breast ɗinta da suke tsaye ba bra suka manna da ƙirjinsa, ido ta ɗago jin ko motsi baiyiba da sauri ta kauda kanta so take tasa hannunta ta tureshi ta kuma rasa ta ina zata ɗaura hannunta a jikinsa dan ba riga. Ƙara matseta da yayine yasa tayi saurin ɗaura tafukan hannunta ƙirjinsa ta fara tureshi da iyakar ƙarfinta ko gezau baiyiba bare ta samu nasarar tureshi, haka yasa ta fara muntsilinsa da hannu ɗaya daya kuma tana ɗan dukan ƙirjinsa da hannunta ɗayan tana zubda siraran ƙollan haɗe da cewa. "Ni ka matsa min zan tafi, ni bana son wayar ma na bar maka ita”. Dan tuno yadda ya yi jiya ne yasa tsoronshi dawo mata. Ci gaba tayi da dukanshi tana tureshi, kwaffa yayi yana lasar lip ɗinshi yace. "Ai kuma sai kiyi ai tunda kika kawo kanki nan ɗakin wlh baki da maceci sai Allah”. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 70 Na Aisha Aliyu Garkuwa https://wa.me/message/XBVE4O3K3DYTH1 step into style with “ikeey gallery “ click the link to check our latest collection of shoes,bags and clothes.from trendy shoes to chic bags and stylish outfits,we’ve got you need to elevate your look. Karku bari ayi ba ku mutanena,kuzo ku siya kaya masu mugun kyau da arha kayanta suna da masifar kyau da inganci . 08109839399 sayan nagari maida kuɗi gida🤝🤝 "Ai kuma sai kiyi tunda kika kawo kanki nan wlh baki da wani maceci sai Allah. shi kuma shi ya hallatamin ke kuma har lada zai bani, ai ban kirakiba kika zo tunda kika zo kuma ai sai kin biya bashin da kikaci yau”. Da ƙarfi-ƙarfi ta fara bugun ƙirjinsa tana tuttureshi, ƙara matseta da yayi ne yasata kife bakinta kan hannunshi da nufin kai masa cizo, da sauri ya janye hannunsa, sai kuma tayi sauri ta juya zata fita dan janye hannun da yayi, hannun ya kuma sawa, baki ta kuma kawowa zata dasa masa cizon da sauri ya kuma jan hannunsa, haka yasa ta ɗan zille taku ɗaya tayi ana biyu ya kamo hannunta, ya kuma dawo da ita gabansa ɗaya hannun ta kaiwa raruma da sauri ya janye, yana murmurshi haɗe da cewa. "Wai cizona zakiyi ne”. Da sauri ta gyaɗa masa kai alamar eh tana ƙara rarumo hannunsa, da sauri ya fizge hannunsa ya danneta da ƙirjinsa yana dariya mai sauti dan ganin yadda ta dage zata cijesa, cikin dariyar da bata taɓa cinyayi ba yake faɗin. "Kuma in ance miki mayya kiyi ta min kuka kina ɗaga min hankali, bayan duk abun mayu kin iya, kin lashe min kurwa kin cinye min zuciya yanzu kuma gangar jikin nawama cinye min ita zakiyi ko”. Ya ƙare maganar da sakin dariya mai daddaɗan sauti dan ganin ta kifa kanta kan kafaɗarsa tana ta raruma zata kai cizo yana zillewa yanayi tana kallon yadda fuskarsa ta cika da annurin dariyar da yake yi ya masa kyau sosai. Aunty Amina dake can parlour ido ta zubawa ƙofar corridorn ɗakinsa cike da mamaki ta saki baki da kunne da ido jin sautin dariyarsa harda kerketawa da kuma mgna Fariyda can ƙasa-ƙasa da bata iya jiyo me take cewa. A fili tace. "To dama Mahmoud yana dariya ne haka harda sauti ban taɓa jiba”. Ta ƙare maganar tana ƙara matsowa bakin ƙofar corridorn ɗakinsa. Da ɗan ƙarfi ya saki ƴar ƙara tare da yarfa hannunsa gami da cewa. "Ashhhhhhhh wshhhhhh”. Ya ƙare jan sautin yana kallon kan nimple ɗinsa na dama data dasawa cizo, hakan yasa yaja da baya yana yarfa hannunsa yana kallon yadda nimple ɗinsa suka tsuke. Dariya mai sauti ta saki harda riƙe ciki tace. "Da karka sakeni mana, ai nima na iya muguntar”. Ta ƙare maganar tana juyawa da sauri ta nufi ƙofar taku biyu tayi, taji ya ɗagata cak ya dawo da ita tsakiyar ɗakin yana faɗin. "Ai wlh ba inda zakije sai na rama, kin saba cizona ki kwana lfy shine ya miki daɗi ko? Shine yauma zaki sake dasa min waɗan nan ƴan haƙwaren naki masu shegen kaifi yaseen sai na rama”. Ya ƙare maganar yana jan mayafin abayar da tayi Rollin kanta dashi. Da sauri ta kamo hannunsa tana faɗin. "Dam Allah kayi haƙuri ka sakeni”. Fuska a tsuke yace. "Ai Wallahi sai na rama, babu inda zakije in ban ramaba”. Ya ƙare maganar yana juyawa bakin ƙofa ya murɗa key ɗin ya zaro, gaban Wordrobe ya dawo ya ɗaurashi sama. Haka yasa tayi rau rau da ido murya na rawa tace. "Please Appiyn kayi haƙuri kaji ko bazan sakeba”. Murya a dake yace. "Zanfa rama”. Cikin sauri ta miƙo kishi damtsen hannunta tare da cewa. "To gashi ka rama amman dan Allah kayi min a hankali, kaga banyima da zafi ba”. Baki ya taɓe tare da jujjuya mata kai murya a kausashe yace. "Ai ba a hannu kika cijeni ba, wlh a inda kika cijeni anan zan rama”. Ido ta zazzaro da ƙarfi ta dafe ƙirjinta tace. "Appiy a inda na cijeka kuma”. Fuska a haɗe yace. "Yess dan na lura in ina barinki tabbas watan wata rana zaki tsinke min nimple dan cizon da kikayi min a India ma har yau ƙaiƙayi yake min, yau kuma ki ƙara min wani kuma in nace miki mayya kiyita min kuka kina karya min zuciya”. Da sauri tace. "Na yarda kace min mayya sai ka barni in tafi”. Yana kafeta da ido yace. "No wlh ramawa zanyi, nima ɗin kicemin mayen shike nan ba cuta ba cutarwa”. Ya ƙare maganar yana ƙara matsota, zip ɗin Abayar da yake kwance kan kafaɗarta yaja ya zuge da ƙarfi ta rumtse idonta lokacin da kafaɗarta ta fito fili murya na rawa tace. "Appiy in an ciji mace a nanfa mutuwa akeyi dan Allah ka rama ko ina banda nan”. Yana ƙara yin ƙasa da hannun rigar yace. "Ai na rantse a inda kika cijeni zan rama, ai ban mutuba kema bazaki mutuba”. Ya ƙare maganar yana kallon yadda ta rumtse idonta da ƙarfi jin ya saɓule hannunta ɗaya haka yasa kafaɗarta fitowa fili har kan ƙirjinta, da ƙarfi ya kuma fizge rigar, sulub ta sulluɓe tayi ƙasa sabida santsi da sulɓin rigar, jin shiru ne ko sautin numfashisa bata sake ji bane yasa ta buɗe idonta, idanunsa kab suna kan mango breast ɗinta dake tsaye tamtsam-tamtsam sai wani irin sheƙi da ƙyalli sukeyi fatar nan fara ƙal har wani yellow sukayi tamkar mangoro nunan rana. ƴan brawn nimple ɗinta suna tsaye cir tamkar zasu tsole masa idanu, arba da yayi da sune yasashi mutuwar tsaye dan tsayawa hutun wucin gadi da ƙwaƙwalwarsa tayi, da sauri tasa hannunta duka biyu ta kare ƙirjin ido cike da hawaye ta fara jujjuya mishi kai, shi kuwa Mahmoud harbawar da Papi ɗinsa yayi da azaban ƙarfi ne yasashi jan numfashi. “shuuuummmm”. Ya fidda sautin cikin maƙoshinsa har lau idonsa na kan mango breast ɗinta na gefen dama wanda batama lura da bai buyaba ya fita tsakanin hannunta nimple ɗin na masa kiranye. Ganin ya fara matsowane ne yasa ta fara ja da baya tana girgiza masa kai jiki na tsuma, jin ta isa bakin gadone yasa ta rumtse idonta da ƙarfi haɗe da cewa. "Please Appiy kayi haƙuri na tuba bazan ƙaraba dan Allah ka sakeni”. Idonsa ya maida kan santala-santalan cinyoyinta farare ƙal-ƙal masu masifar taushin fata, dan pants ne kaɗai a jikinta rigar tayi ƙasa, Cikin lumshe idanunsa ya matsota tare da dan jawota bakin gadonsa murya a sarƙafe da numfashi yace. “Ba Mamy tace miki bata yafe kice min in sakeki ba”. Cikin tsoro ta buɗe idonta cikin nasa daya tsareta dasu ta dire ganinta, murya na rawa tace. "Ai wannan kam ka sakeni, yanzu hannuna nakeso ka sakeni bana so”. Zama yayi bakin gadon tare da jawota jikinsa, cikin tsoron ganin yadda jikinsa da lips ɗinshi ke rawa ta kasa yi masa gardama ta zauna kan cinyarsa. “To gaya min wa kikayiwa kalliyar nan kuma ina zakije?”. Ya ƙare maganar yana manna hannunsa daya kan cikinta. tana janye jikinta daga kanshi ta koma ta gefensa kan tsakiyar gadon saboda hango wayarta a hankali tace. "Gidanmu zan koma, kuma ni banyi kwalliya ba”. A hankali ya kamo hannunta data miƙa da nufin ɗaukar wayarta, ya rigata ɗaukar wayar, gyara zamansa yayi ya jingina bayansa jikin kan gadon ya kuma miƙe sawunsa kana yasa hannunsa ya jawota kusa dashi gab da kafaɗarsa. Ido ta tsaida kan mararsa da ta ga alamun ɗinki har baki biyu ɗaya yayi sama ɗaya kuma wanda yafi girman yayi ƙasa har inda towel ɗin yake, idonsa ya maida kan inda yaga tana kallon a hankali ya jawota jikin kafaɗarsa cikin murya mafi ƙololiwar narkewa yace. "Ba CS akayi min irin naki bafa my Angle.” a hankali ta ɗan ɗago kanta ta kalleshi cikin mmkin yadda akayi ya gane abinda take tunawa murya a sanyaya tace. "To meya sameka”. Hannunsa yasa kan towel ɗin yana faɗin. “Lokacin da bom ya fashe da mu a masallaci ne cikina ya fashe har zuwa kan....” sai yayi shiru tare da cewa. “Zaki iya gani in nuna Miki?”. Ya ƙare maganar cikin shu'umar murya tare da fara kwance towel ɗin ƙugunsa, da ƙarfi ta kifa kanta a ƙirjinsa ta rumtse idonta tana faɗin. “Innalillahi a'a bana so ka bani wayata zan koma gidanmu. Abba na jirana zamu tafi”. Hannunsa yasa ya rungumeta tsam a jikinsa haɗi da jawo duvet ya rufesu har zuwa kan ƙirjinsu hannunta ya kamo ya ɗaura kan Papi ɗinsa da sauri ta rumtse idonta da ƙarfi haɗe da yunƙurowa ta tashi haka yasa shima ya taso, jingina bayanta yayi da jikin kan allon gadon, kan cinyarta ya kife ƙirjinsa ya ɗago kansa yana kallon fuskar da idonta ke rufe har yanzu haka kuma jikinta duk rawa yake yi, a hankali ya matso da kansa kusa da kunnenta murya can ƙasan maƙoshinsa yace. "Dama nace miki zaki biya bashin yaye min yarana da wuri ai”. Ya ƙare maganar da zira mata ƙarshensa cikin ƙannenta. Yar-yar tsikar jikinta ta fara zubawa jin yadda ya ke lasar kunnenta, jiki na rawa ta buɗe baki da nufin yin magana sai kuma kawai tayi shiru dan jin hannunsa ɗaya kan caɓɓullenta na dama, Uhmmmmmm taja sautin da karfi ta kuma sakeshi a hankali har saida cikinta ya haɗe da bayanta, wani irin amintacen murza yayiwa nimple ɗinta dake tsakin yatsunsa, har saida tayi miƙa tare da gantsaro ƙirjinta, ido ya zuba wa fuskantar dan ganin har yanzu bata buɗe idonta ba, sai lip ɗin na ƙasa ta turo ta haɗe na sama kuma da haƙoranta ta ciza a madadin tsotsa da take yi. Hannunsa ɗaya ya kife kan ɗaya caɓɓullenta ya kamo nimple ɗin abinda yakeyiwa ɗayan ya fara yi masa, tuni ta fara yarfa hannunta ba tare da ta buɗe idoba, cikin rawan murya tace. "Appiy to ai ka rama ba..r...barni ha....hakaa”. a hankali ya fara ja nimple ɗin, haka ya tilasta mata ƙara gantsaro ƙirjinta haɗe da yayyarfa yatsunta gami da shihita, so yake ta buɗe idon ta, ita kuma ta kasa hakan dan duk kanta nauyi yayi mata, murya can ƙasan maƙoshinsa yace. "No my Angle ban ramaba, ai cizona kikayi”. Da ƙarfi ta fizgo mgnar can ƙasan maƙoshinta tace. "To me kakeyi”. Cikin raɗa yace. "Bakya sone? Bakiyi missing Yah Amin ba, ina so in meye gurbinsa ne in wanzar da aikin amanar da ya barmin wasiya”. Ya dire mgnar yana mata wani irin shu'umin salon da yasata cusa hannunta cikin gashin kansa jin ya manna lips ɗin shi kan nimple ɗinta na hagu ya haɗe da dadashinsa ya ɗan matse kaɗan a hankali hankali ya rinƙa ɗan matsewar da yasa nimple ɗinta fara ja'irin ƙaiƙayin neman masoshi duk abinda yake yi idonsa na kan fuskarta, da sauri ta buɗe idomta jin ya janye bakinsa, hannunta ɗaya tasa ta tallabo kanshi ɗaya kuma ta tallabo caɓɓullenta da nimple ɗinsa ya fara mata wani irin masifeffen ƙaiƙayi mai fidda hayyacin dan mugun salon sanin matakan tada fitinar sashin jikin mace da ya laƙanta, manna mishi nimple ɗin tayi murya a sarƙafe da kuka tace. "Ka rama Papi ka..ra rama Appiy ƙaiƙayi”. Murmurshi gefen baki mai makirin sauti yayi kana ya manna tongue dinsa kan nimple yayi masa kamun da yasata jin wani abu na juyawa cikin mararta. Ina shima ɗin hankalinsa na gab da barin jikinsa haka yasashi cusa hannunsa ɗaya cikin duvet ɗin ya ware towel ɗin ƙugunsa, sai kuma ya kifa hannun kan mararta yana mai murza pants ɗinta yana ƙasa dashi. Amina dake tsaye jikin Dinnin area ɗinsa ganin plata ɗin fruits ne yasa ta zauna tana ɗaukan Apple idonta na kan hanyar corridorn tana fatan Allah yasa su tabbatar da igiyar auren su. Sautin muryar Fariyda taji cikin yanayin da yasata miƙewa ta juya ta nufi tsakiyar parlour. Ita kuwa Fariyda karkarwa jikinta ya saki kamar yadda shima jikinsa ya ninka nata karkarwa sau ba adadi. Kanshi ya ɗago daga kan ƙirjinta ya fara kissing ko wani sashi na jikinta har zuwa cikinta yanayi yana karasa zare pants ɗinta hakan ne yasata sakin kuka tare da fara jujjuya mishi kai tana yarfa hannunta cikin iya kar gaskiyarta take kukan tana faɗin. "Ka sakeki fa, ka bari haramune Appiyn, karka keta min haddi karka ɓata min littafin rayuwata kada kayi zina dani kasan bani da iddarka”. Ina bayama jinta bare ya fahimceta, jin ya zare pants ɗinta ya cilla gefene yasa duk karfinta da hayyacinta dawowa da dukkan iyakar ƙarfinta take tureshi haɗe da dukan ƙirjinsa tana faɗin. "Haramun ne karkayi zina dani”. Idanunsa da ko ya buɗesu basa gani ya buɗe da kyar jiki na rawa ya kamo hannunta duka biyu ya ɗaura kan papi ɗinsa. A hautsine tace. "Innalillahi na shiga uku me wannan”. Murya na rawa kukan da yake dannewa ya kubce masa haka yasa sautinsa haɗewa da kukan yana karkarwa ya fara faɗin. "Zan mutufa My Angel kiji Papi dinkifa ke yake buƙata, halal ne Farriyyhah bazan ƙara kusantar zinaba ko da wasuma bare ke mallakinace”. Ya ƙare maganar yana haɗe bakinshi da nata, a haukace ya fara kissing nata tongue to tongue. hannunta kuwa duk ya matse Papi ɗinsa da yasata mutuwar tsaye saboda masifar kaɗuwa da firgici. Jin ya kwantar da itane yasa ta yunƙuro da ƙarfi cikin nemo jarumtarta tace. "Ni Wlh ka sakeni”. Ta dire mgnar tana tureshi da ɗan ƙarfin da take jin zata iya ƙwatar kanta, da hannu ɗaya ya danneta ya kwantar da ita cikin tausayawa yace. "Please My Angel ki tsaimaka min, ina cikin wani mawuyacin yanayi”. Ya ƙare maganar yana mata rumfa da faffaɗan ƙirjinsa, hannunsa ɗaya yasan ware sawunta data harɗe. Jin yana afurta addu'ar Bismillaah. Allaahumma jannibnash-Shaytaana, wa jannibish-Shaytaana maa razaqtanaa........ By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 71 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* ( بِسْمِاللَّهِ، اللَّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ وَجَنِّبِ الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْـتَنَا) A gigice ta hannunta ƙan ƙirjinsa da iyakar karfin da Allah ya bata take tureshi, amman ko gezau. Wani irin firgitaccen kuka mai tafe da saɓulellen sauti ta sake, lokacin da taji yana ƙoƙarin amintar da kanshi gareta. Da gudu Amina dake parlour ta buɗe ƙofar ta fita tana dariya mai sauti haɗe da cewa. "Eh ai shike nan magna ta ƙare yadda suka ɗaura auren ba shawararka, haka zaka kasance da matarka ba tare da shawara dasu yadda zakayi da itaba inma kayi sakin ai yanzu dai ka maida matarka, saki kuma tunda a hannunka yake ai hike nan ni dama naji a jikina Mahmoud bai saki Fariyda ba yanzu kuma na tabbatar baiyi sakiba su Abba dai ya kindayar zan ko zuba ido inga salon wannan ta ƙaddamar.” Da ƙarfi ta taune lips ɗin ta duka biyu haɗi dasa hannunsa ta kama ɗamatsan hannunsa ta matse cike da gigita ta ɗago kanta tana jujjuya tana nemo numfashinta dayake ƙoƙarin maƙalewa a maƙoshinta dan jin raɗaɗin baƙocinsa, a fizge take magna cikin kokawa da nemo numfashinta. “Ap... Appy.... Apiypiy Za... feee...feeh zaka kasheni fa”. Ta fizgo mgnar haɗe da fizgo numfashi, ta kife kanta bisa ƙirjinsa zafin da takeji yasata dasa masa jizon da yasashu kallon fuskarta da tayi jazir zufa ne ya tsatstsafo mata tako ina, da masifar gigitan cimma buri da mamakin jinta kib tamkar bata taɓa sanin ɗa na mijiba ya kuma ƙulla SAƘAR da zai haɗe rayuwarsu, komawa tayi ta sake kanta kan pillow murya maƙale a maƙoshinta tace. "Ba.... Haka yake ba. Yah Amin ba. ya min haka... Kullum shi sai ya bini a han kali.......zan mutufa”. taja ƙarshen mgnar cikin ficewar hayyacinta tama mance batun ƙwace kai ko batun ai ya saketa. da sauri ya tallabo kanta da hannunsa ɗaya, ɗaya kuma yana ɗan marin fuskarta a ganin idanta sun ɗan kafe sunyi sama alamun zata sumemishi, ɗan marin fuskarta yakeyi yana magna cikin rawan jiki da tsananin kaɗuwar to ta yaya kenan Yah Amin ya rayu da ita har Allah yasamar da cikin su Zaid yarinya sai shegen longomi da raki ga saurin suma abu kaɗan ta sumewa mutum. “My Angle! Angel!! Farriyyhaaaah”. Ina bazata iya amsawa ba, dan kiran sunanta da yayi da ida nufinsa duk a haɗe yasata jan dogon numfashi ta fizgeshi ta feso numfashi a hautsine. Kuka mai sauti ta fara tanayi tana ɗan dukan ƙirjinsa haɗe da magiya. Baya ji bare ya gane me take nufi ko me take buƙata ko me take faɗi. Wasu surutan da shi kansa baisan ma me yake faɗaba ya farayi. “Jazakallahu khairan wa yatta ƙinallahu jami'an Yah Amin Ngd matuƙa da wannan kyautar mafi ƙololuwar daraja da daɗi da ka barmin Yah Akheeh. Allahumma Gafirlahu warahamhu Ɗan uwana, Ngd Yah Amin ka barmin gado mafi daɗi da daraja. Allah ya azurtata da janatul Firdausi”. Yana surutan da addu'ar nemawa Aminullah gafara da rahamar Allah. Yana mai ƙara tabbatar da ita matsayin matarsa ta sunna a ƙarƙashin inuwar aure. Tayi kuka tayi magiya har ta dawo tayi shiru dan disashesshiyar da muryarta tayi sai hawaye masu zafi da ke bin kuncinta suna gangara har kan pillow wani na korar wani tana jin duk abinda yake faɗa amman ko hannunta bata jin zata iya motsawa. Shi kansa bai san adadi lokacin ba ya dai jishi cikin aminci da natsuwa ta haƙiƙa, a hankali ya zame ya kwanta gefenta tare da jawota jikinsa ya ɗaurata kan ƙirjinsa bakinsa na dai-dai kunnenta ya fara magna cikin yayyankewar numfashi. "Thanks my Angel kiyi haƙuri Papi ɗinki ya wahala dake ko, ki yafe min kiyi haƙuri ki yafe min”. Sai kuma yayi shiru dan shi kansa yayi masifar mamakin jin wai yau shine bakinsa ke iya furta kalmar bada haƙuri harda neman yafiya bazai iya tuno ko ya raɓa furta wannan kalmar ba a rayuwarsa ko a wurin iyayensa sai dai yayi ta bubiyarsu. Sai kuma kawai ya kwantar da ita yayi mata rumfa da ƙirjinsa ya fara kissing nata tako wanne sashin jikinta har zuwa mararta, idon dake cike da hawaye ta rumtsa cikin tsaro da mgnar zuci ganin kamar zai koma tace. "Shike nan yau kam zai kasheni Yah Allah ka kawo min ɗauki kaga wannan mugun bawanka Mahmoud zai kashe baiwarka Fariyda mai rauni, Allah kagani bazan iya ƙwatar kainaba yafi ƙarfina, Allah ka kawo min agaji”. Sai kuma ta buɗe idonta jin ya ɗagata cak yana faɗin. "Duk wani abu na duniya da Yah Amin yake masifar so ko jin dadinsa ko bana sonshi sai yasa na soshi kuma sai ya ɗanɗana minshi yasa na fahimci daɗinsa gashi a karshe rayuwarsa na yana gargarar mutuwa ma, yayi kalmar da tasa aka mallaka min ke ya bani damar jin wannan ni'imtaccen daɗin duniyar, wlh ban taɓa jin makamancinsa ba duk abinda na aikata ke ta musamman my Angel”. Ya ƙare maganar yana shiga bathroom ɗinsa da ita, ruwa ɗumi ya haɗa a bath ɗin sannan ya shiga tare da ita. Bayan kamar 24 minute ya fito rungume da ita, yana ɗaure da towel ita kuma bathrobe nashi ya sa mata, kan 3 seatter ya kwantar da ita, haɗi da durƙusawa gabanta saboda wani irin ƙarƙarwa da jikinta keyi kuka take takmar ranta zai bar jikinta kukane na baƙin ciki da ƙuncin abinda yayi mata da raɗaɗin dake game jikinta, hannunta ya kamo ya haɗe da nashi ya sarƙafe yatsunsu kissing bayan hannunta ya rinƙaya ba ƙaƙƙautawa yana kallon idanta dake zubda ƙwalla duk da a rufe suke jikinta duk sai karkarwar yake ya ɗauki wani irin zafi mai tafe da zazzafan zazzaɓi. "Please My Angel kiyi haƙuri ki daina kukan nan ya isa haka, kimin magna mana, me kikeso inyi miki? Me kikeso a duniyar nan”. Ya ƙare maganar yana kallon yadda ya turi lips ɗinta na ƙasa, a galabaice ta buɗe idonta, jin ya manne bakinshi da nata ya na lasar lip ɗin, hannunta tasa bisa kanshi ta fara turewa tana sakin sheshheƙan kukanta murya disashe cike da rauni a murya can ƙasa a sanyaye tana rawan kuka cike da ƙara jin tsoronsa da karo dashi ya kashe mata dukkan wani kuzarinta a raunace tace. "Ka cuceni ka keta min haddi Allah zai saka min muguntar da kayi, ka sakeni ka barni in tafi gidanmu ka tsareni dan kasan ka karfi kayi min mugunta kamar zaka cinyeni”. Ta ƙare maganar tana zubda ƙwalla. Kanta ya fara shafawa yana jujjuya mata kai murya a tausashe cikin tausayawa yace. "Zaki tafi Farriyyhah har lau kuma da igiyar aurena a kanki”. Cikin iyakar gaskyarta tace. "Wallahi bani ba kai har abada, koma baka sakeni bane wlh sai ka sakeni in sha Allah ba zan ƙara dawowa gidanku ba”. Kanshi ya jujjuyawa mata yana kissing Cheek ɗinta yace. "Tunda dai saki a hannuna yake ai shike nan, ni dai kiyi haƙuri kiyi shiru my Angel kice min duk abinda kikeso ko maye ma kice min ni na yafe miki. Allah yayi miki al'barka ya miki tukuici da jannatul Firdausi”. Murya a disashe cikin kuka da tura baki tace. "Amin Ya Allah”. A hankali ya miƙe tsaye da nufin gyara gado ya koma da ita kai, sai kuma yayi sauri juyowa yana kallonta yace. “Yah salma”. Sai kuma ya ɗauki wayarsa kan hannun kujerar ya zauna yana kiran Dr Fadil yana kuma kallon kan duvet ɗin da jini ya ɓatashi kaɗan, hannunshi kuma na kan fuskarta da jikinta da yayi masifar zafi sai karkarwa takeyi. Maganar 6 minutes sukayi dashi kana ya katse kiran ya text message ya turawa Aunty Amina. Kallon Ummi dake ce mata. "Ina Fariyda ne”. Miƙewa tsaye tayi ta nufi hanyar fita tana faɗin. “Ta shiga wankane, bari inje mu gaisa dasu Maman Samira kafin ta gama shirin ta sauƙo”. Cikin gamsuwa da hakan Ummi tace. "Dama kuwa Maman Samira na zazzaɓi je ki dubata”. Daga nan ta juya ta fita, bakin ƙofar shiga part ɗin su Maman Samira ta zauna inda zata iya hango duk motar mai shiga da fita, koda suka gaisa da Maman Samira kai ta kuma sunkuyarwa tana ƙara karanta text message ɗinsa na farko da wanda ya mata yanzu. "Please Mom Hafiz help me Dr Fadil zaizo tare da wata Doctor mace, in sunzo ki kaisu wurinsu Ummi su gaisa sai ki kawosu sama zasu duba Farriyyhah bata da lfya”. Sai kuma ta kalli na biyun. "Please kisan yadda zakicewa su Ummi karkice musu bata da lfy kice sunzo duba Zaid da jikine, kije waje ki jirasu”. Numfashi ta fesar haɗi da tura masa amsa ba matsala. Shi kuwa Mahmoud a hankali ya sunkuyo kanta ya ɗagata zaune da sauri ya kuma kwantar da ita jin ta sa kuka dan tsami da raunin da yaji mata yayi murya a disashe tace. "Ni ka barni”. Kissing neck ɗinta yayi yana shafa fuskarta yace. "My Angel zan kaiki ɗakinki ne in sa miki kaya, kafin Dr ya iso”. Ido na zubda wahaye tace. "Ka barni kawai in mutu kowama ya huta”. Tallabota yayi ya ɗagata cak ya rungume kamar yar baby ya fito da ita yana faɗin. "Bana son wata mace tazo ta shigar miki turakar mijinki ne shiyasa zan medake can, dan nan ɗakinmu ne mu biyu kaɗai ba yadda wata mace zata shigo mana ciki”. Yana shiga ɗakin ya kwantar da ita Wordrobe ɗinta ya buɗe tattausar jallabiyar mata ya jawo. Dai-dai lokacin kuma Dr Fadil na biye da Amina dake ce masa. "Mu isa ku gaisa dasu Ummi tukun”. Suna shiga Ummi da Goggo Dada suka haɗa baki wurin masa maraba, Zaid ya jawo ya ɗaga yana masa wasa ita kuwa Dr Fatima Zaitoon ta jawo tana cewa. "Yah Allah ka azurtani da haihuwa kafin mutuwata”. Cikin tausayawa Dr Fadil yace. "Amin ya Allah, in sha Allah zaki haihu Dr”. Ummi ne ta amsa gaisuwar da tayi mata haɗi da cewa. "Allah ya baki yara masu al'barka”. Amin sukace duka ita kuma Dr Fatima Amina dake cewa Goggo Dada. "Sun zo duba Zaid ne da jiki”. Fadil ya ɗaura da cewa. “Tunda suka dawo ina son zuwa aiki yamin yawa sai yau”. Cikin ɓoye yanayin da suke ciki Ummi tace. "Amina jeki gayawa Mahmoud ɗin da Fariyda su zo sunyi baƙi”. Da sauri Dr Fadil ya miƙe tsaye yana cewa. "A'a Ummi ai munyi magna dashi yace min yana sama mu gaisa in isa sha bazai sauƙoba”. Ɗan murmushi Ummi tayi tace. "Ato shike nan Amina kaisu”. Daga nan suka fito corridorn da zai kaisu sama first Aid ɗinta da ta ajiye a wurin kafin su shiga ta ɗauka suka juya suka nufi sama. A parlour suke zaune shida Dr Fadil ita kuwa Dr Fatima ta isa ciki wurin Fariyda. Shi kuwa Mahmoud ido ya ɗan zuwa Amina yana nazartar yanayinta so yake wai ya gane ko ta gane abinda ya faru ko bata ganeba. "Maman Hafiz a kawo musu abinci”. Murmurshi tayi tana kallon yadda yake ta gyara jallabiyar jikinsa yana mai sauƙe ajiyan zuciya a kai a kai da sauƙe numfashi kamar wanda yayi mako guda yana kuka, kai ta jinjina tace to ta juya ta fita. Hannu Dr Fadil ya bashi bayan sun gaisa ne yace. "Wai yaushe kuka dawo, nifa banma san kun dawoba”. Yana ɗaura ƙafarsa ɗaya kan ɗaya haɗi da sauƙe numfashi mai sanyi yace. "Nifa nama mance mun haɗu da Fadila a Airport a Lagos”. Cikin zumuɗi da so mai ƙarfi Dr Fadil ya matso kusa dashi tambayar farko cewa yayi. "Tayi aure ne?”. Baki ya taɓe tare da jijjiga mishi kai alamun a'a. Hamdala yayi cikin jin daɗi ya kuma yin tammbaya ta biyu. "Ka amsar min number ta”. Ɗan Jim yayi alamar nazari dan har ga Allah yama mance da ita da yadda sukayi. "Tuna dai dan Allah”. Dr Fadil ya faɗa, wayarshi dake kan Centre table ɗin dake gabansa ya ɗauka ya dan dudduba sai kuma ya ɗan miƙawa Fadil ɗin. Jiki na rawa ya ɗauki number da yaga Mahmoud yasa Fadilan Fadil. Yana sawa ya kirita, shi kuwa Mahmoud jin fitowar Dr Fatima daga ɗakin Fariyda ne yasa ya miƙe tsaye ya nufi inda take. Ganin yayi ciki yana ce mata. "Menene matsalarta?”. Bayanshi tabi suka koma cikin ɗakin, kan gadon ya zauna cikin rawan jikin ɗanɗani haukacin da ya samu tunda ya kasance da ita yake jin tamkar ya haɗe jikinta da nasa yadda ko iska bazata gilma tsakaninsu ba bare tayi nesa dashi, jawota jikinsa yayi ya rungumeta ya manna kanta a ƙirjinsa yana shafa bayanta haɗi da hura mata iskar bakinshi yana faɗin. "So sorry my Angel Papi bai kyautaba”. Cikin zafin zazzaɓi take zamewa rungumar da yake mata, har kau tana hawaye jiki na rawa. Gyara rungumeta yayi yadda bazata iya ƙwace kantaba kissing goshinta yayi. Sai kuma ya ɗan kalli Dr Fatima da ta bushe ta saki baki tana kallon ziryar madaran kyau biyu da ruwan ƙauna a fili, kauda kanshi yayi yana faɗin. "Dr menene matsalarta”. Dai-dai lokacin kuma Aunty Amina ta shigo ɗakin da sallama riƙe da ruwa da drinks a kan Tray wanda Dr Fadil ne dake waya da Fadila yace mata ta kawo Dr Fatima. Gyara tsayuwa Dr Fatima tayi cikin iyawa da sanin makar aiki da fahimtar matsalar tunda ta dubata ciki da waje ta mata duk abinda ya dace a matsayinta Na uwa dan zata iya haifar kamar Fariyda da ta haihu tun yin aurenta da tana da ƴa kamar Fariyda a hankali tace. "Budurwace?”. Amina ne tayi saurin cewa. "No harda yaranta fa”. Da sauri Dr Fatima tace. "Anya kuwa ai bazata iya haihuwa da kantaba, dan irin halittar da Allah ya mata”. Mahmoud na shafa kanta haɗi da kissing goshinta yace. "CS akayi mata aka cire su Zaid”. Numfashi mai nauyi ta fesar tana zama kam bed side drawer dake ɗaya gefen tace. "Yauwa sai dai hakan kam dan, babu alamar ta haihu tare da ita asalima ita irin matan nanne da ko da namiji ya sansu ƴa mace in an daɗe ba'a kasance tare da suba suna sake komawa su suke su haɗe tamkar ba'a taɓa kusantarsu ba, dan halittarsu karamace sosai, har sai in an rinƙe musu wutane yau da gobe, ba'a barinsu su jima ba kasance dasu bane kawai zaisa su ɗan sake, amman koda 7 days ne akayi ba'a kasance da itaba haka zata wahala duk sanda ka zo gareta, shiyasa irinsu suke gudun miji dan irin wannan raunin da taji kan iya sata ɗan zubda jini jaɗan na ɗan samun raunin wurin, more Especially in halittar abokin tarayya ta girmi misalin na gama garin halittar maza”. Tuni Aunty Amina ta juya ta nufi waje cike da jin kunya dan bata taɓa zaton bayanin likitar zaije wannan matakinba. Ita kuwa Dr a hankali taci gaba da cewa. "Abu ɗaya zai taimaka mata wadatar ni'ima zai sa bazata samu rani kamar yadda ta samu yanzuba dole sai tana ta'ammali da abubuwan da kan sauƙar da ni'ima shine zai taimaka mata ko kuma ka nem wannan man da na rubuta ku rinƙa amfani dashi”. Ta ƙare maganar tana ajiye masa takardar data rubuta masa man. Tunda ta fara bayani kanshi na sunkuye kan Fariyda yana ta kissing dinta haɗe da shafa bayanta yana mai mata magna cikin kunnenta. "So sorry my Angel ki yafe min ban san haka kikeba, da bazan barki tsawon wannan lokacin ba kuma da a hankali zan biki, kinji me Dr tace ko”. Ƙara janye kanta tayi tana da zubda ƙwalla ai dama, Yah Amin jam ya san haka take kuma yana binta a hankali amman shi da yake mugune komanshi da banne. Jin ya kuma jawotane ya rungumeta tsam yasata sakin sassayan kuka tana mai jin zafin wurin da akayi mata allurai na zazzaɓi da na kashe zogin, kunya kamar zata hallakata shine yasa kara rumtse idonta taƙi kallon kowa dan bata ma san Amina ta fitaba. Itama Dr bayan Amina tabi hannunsa ya muƙa ya ɗauki goran Admiral ɗin dake kan Tray da Amina ta ajiye. A hankali ya jawo hannunsa ya ɗaura kan... Assalamu alaikum jama'a ta jama'ar arziƙi fatan muna lfy ya gida da yaranmu. Matan alkhairi mata masu duniya, akwai garaɓasa fa ta musamman da na watannan na maulud promo haɗine na musamman kashi da ban da ban, akwai naku na manyan mata, da kuma amare bazaaawara ko budurwa, da masu joge ɗanyen jego ko barden jego. 08069423567 gata inda zaku yi min magna ta WhatsApp, Set ɗin kayana mataki biyu ne. Na forƙo daga 40k ne zuwa ƙasa shine ƙananan 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k Akwai Maganin Infection sadidan yar uwa ba haufi, shi kuma set 10k. Sai kuma manyan set ɗin hajia taho kiji daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k 130k 140k sa sha kundum uban makiya 150k ne yar uwa. Haɗine na musamman. Kana akwai kayayyakin turaren wuta dasu Humra da kulacca suma haka farashinsu yake. Idan kin sayi kaya in dai set ɗin kayanki yakai daga 50k 60k 70k 80k zan biya miki rabin kuɗin Delivery, daga 90k 100k 120k 130k 140k 150k to free delivery ne, Ni zan biya Miki. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 72 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Kan cikinta, murya a sanyaye yace. “Farriyyha kina jin nakeji”. Ƙarfin Alluran da akayi mata da gajir da ya tara mata ga kukan da ya galabaitar ne suka haɗe suka diro mata mutuwar jiki da kasala haka nan taji idonta na lumshewa. “Farriyyha Mamy da Malam suna fushi da ni ko?”. Ya faɗa yana ɓalle marfin goron Admiral ɗin ya kai matashi bakinta. Kai ta jujjuya mishi ido na zubda wahaye sake kai matashi bakinta yayi haɗi da cewa. "Please dan Allah kiyi haƙuri kisha kar yunwa ta cutar min dake”. Ture hannunsa tayi tana yunƙurin tashi haɗe da mishi kallon dake nuna tsanar zama kusa dashi. Ajiye goran yayi haɗi da jawota ya manna bayanta da ƙirjinsa ya riƙeta gam a sanyaye yace. "Mamy na fushi da niko”. Tana janye hannunsa ta gyaɗa masa kai alamun eh. Cikin yace “Dan Allah in kin je ki basu haƙuri kice su yafe min kada suyi fushi dani”. Ya ƙare maganar yana manna lips ɗinsa kan wuyanta Ummi tacewa Amina. “Me ya tsaidaku ne haka bayan naga tunda Dr Fadil ɗin sun tafi, kuma tun safe su Hafiz sun gama sauƙar da kayanta har Hafiz ya kaisu ya dawo,Ina Fariyda Abbanku na jiranta fito da nace masa sunyi baƙine yace to a barsu gashi yanzu kuma har azabar tayi”. Cikin rashin sanin abin faɗi tunda Mahmoud ɗin ya gargaɗeta karta faɗa musu komai yasa a hankali tace. “Tana zuwa”. Goggo Dada tace. “Ko karyawa batayi bafa”. Kije kice mata tayi sauri ta fito”. Tana jawo jakarta jin wayarta na ringing tace. "Toh”. Tattaro dukkan ragowar ƙarfinta tayi ta fizge jikinka daga gareshi, jiki na rawa ta sauƙa daga kan gadon fuska a tsuke har lau ido na zubda ƙwallan murya a dishe tace. “Ka bani wayata ni zan tafi gidanmu”. Shi kuwa Mahmoud wayar da kiran Muhajid ya shigo yake yiwa wani irin kallon zuciya a tafashe ya cilla mata wayar yana miƙewa tsaye yace. "Kifi ruwa tafiya duk dai inda zakije da igiyar aurena a kanki, in kinje gidan nakuma kada Allah yasa ki tsaya ki wuce gidansu jakin da yake kiran naki nan zan san baki da hankali shi kuma duk abinda nayi masa shi ya jawa kansa wlh duk motsinki idona na kanki in ya kuskura ya zo inda kike sai na hanashi ganin hasken rana ma bare ya ƙara kallon matar wani ma bare tawa”. Ya ƙare maganar yana nuna mata hanyar fita, tsaki taja tare da murguɗa baki ta juya ta fita tana taune lips ɗinta, idonta na kan wayar kallon text ɗin da yayi mata ta wayar Yah Amin bata buɗe ba taci gaba da tafiyar tana jin sukan zazzaɓi na ɗan sauƙa dan allurar da akayi mata dana kashe zogin sun taimaka mata sosai. Tare da Amina suka shiga parlour Abba bayan Ummi tasa sun ci abinci gaidashi sukayi kana suka bi bayansa. Ganin ya miƙe ya fita, rungumeta Ummi tayi ido cike da ƙwalla tace. “ina sonki Fariyda bakuma zan daina sonki ba har gaban abadan, amman ƙaddara ta rabamu”. Itama hawayen na zuba ta rungume Ummi haka dai suka rabu kamar yadda suka rabu lokacin rasuwar Aminullah. A gidan Baba Malam Mamy da Aunty Amarya da Abba da Uncle Sani bappansu Fariyda ne zaune a parlour Malam ɗin Abba yana tausarsu da shaida musu Babu laifin Fariyda a mutuwar aurenta. A can cikin gida kuwa. Fariyda ne dasu Zainab Raihana da Humaira sai matar Yah Nasir duk jugun sukayi ba wata wal-walar tare dasu tun da Hafiz ya dawo da kayanta, tana zama ta zame ta kwanta tayi pillow da sawun Aunty Saddiqa sai kuma ta kamo hannun Aunty Saddiqa tace. “Ya jikin Yah Mujahid yana asbiti ko? Muje mu dubashi da jiki Aunty Saddiqa”. Mamy dake shigowa ne ta danna mata harara cikin takaicin mutuwar auren da har ranta take son Mahmoud ɗin a matsayin surkinta rai a ɓace tace. “Ki nitsu ki gama iddar kafin ki fara batun yawon dubiya ki sani yanzu ba inda zakije har sai kin sami sahalewa da yardar Mahmoud”. Kai ta longwaɓar cikin sanyi murya a dishe tace. "Mamy ya sakeni ma sai na nemi izininsa”. Kwaffa Mamy tayi tace. "Tabbas kuwa dole har sai kin gama iddarsa”. Ta ƙare maganar tana shigewa bedroom ɗinta rungume dasu Zaid da Abba ya batasu da kanshi. Ita kuwa Fariyda da sauri ta kalli Saddiqa dake cewa. "Mu fa yau gidan nan ba wani farin ciki tare damu Fariyda mutuwar aurefa ba wasa bane, naga kamar farin ciki kikeyi har kina mgnar zuwa duba wanda yayi miki sanadin mutuwar aurenki”. Fuska ta kwaɓe cikin son fahimtar dasu tace. "Aunty Saddiqa nifa ba wani bani da sauran matsala tunda ya sakeni ai shike nan ya kema kina mgna kamar baki san komai ba, Yah Mujahid kuwa wlh ba shi yayi sanadin mutuwar aurena ba, dama can yana da niyar saki nima kuma ba son zama dashi nakeyi ba”. Shiru tayi jin Mamy na cewa. “Ci gaba da rashin kunyar ai dama ni na sani ruwa baya tsami banza”. Shiru tayi tana yin ƙasa da kanta saboda ganin kallon da Mamy keyi mata, Aunty Sadiya matar Dr Nasir ta ɗan numfasa tace. "Wallahi ni duk jikina yayi la'asar nama rasa abin faɗi”. Humaira na kallon Fariyda tace. “Ni wlh su Zaid ne suke bani tausayi a rabuwar auren nan”. Raihana da tuni ido ta ya tara ruwa tace. "Wallahi nima abinda nake tunawa kenan, nasan tabbas watan wata rana Yah Mahmoud zaisa a karɓesu.” tana yin ƙasa da murya yadda Mamy bazata jitaba tace. “Ai kuwa dole ya bar min su tunda bashi ya haifa min suba, kuma su Abba da Ummi ma sun yarda a barmin su ni dashi kuma haihata-haihata”. Kwaffa Saddiqa tayi ta miƙe ta shiga bathroom ɗin su Raihana inda suka jera kayan Fariyda da yaranta. Washe gari da yamma Dr Nasir ne zaune bakin gadon Mamy gefen Mamy Fariyda na zaune a ƙasa. “Mamy muyita addu'a kawai Allah yasa hakan shi yafi alkhairi, Amman batun daɗi kam ai abin bai mana daɗi ba, ni nasan waye Mahmoud wlh yana da nagartar da ita kanta Fariyda bata saniba sai yanzu da suka rabu zata gane, shine Garkuwarsu ita da yaranta, a cikin ƴan uwa dubu kaɗan ake samu irin Mahmoud masu nagartar kula da tarbiya da rayuwar ƴaƴan yan uwansu bayan ransu”. Cikin ɓacin ran da har yanzu bai bar zuciyar Mamy ba tace. "Ai ita da yake bata san abinda ake duba mata ba, har farin ciki takeyi da sakin mutumin da yake son ƴaƴanta fiye da kowa a duniya, tana farin cikin zata auri Muhajid, hmmmm ba komai Allah ya tabbatar da alkhairi”. Amin yace yana kallon Fariyda a tausashe yace. "Wai Sadiya tace min baki da idarsa?". Da sauri ta gyaɗa kanta tace. “Eh kuma su Abba ma sun sani Malam yasani”. Cikin sanyin jiki yace. "Shike nan ai, Allah ya bawa Mujahid ɗin lfy, in hannun ya ƙara sauƙi sosai dai sai a ɗaura muku auren tunda dama shi yana sonki kema kuma yanzu kin amince dashi nima kuma na gamsu zai riƙe miki yaranki bisa amana dan nasan son gsky Mujahid keyi miki, yanzu ma muka gama magnar da Malam yace ba don karayar da Mujahid ɗin ya samu da jinyar haƙora biyu da Mahmoud ya zubar masa ba, da rana ɗaya za'a ɗaura aurenku da na Raihana”. Numfashi mai nauyi Mamy ta sauƙe tana kallon Fariyda da tayi ƙasa da kanta cikin yanayi farin ciki a can ƙasan zuciyarta kuwa abinda ya faru ke mata yawo a zuciya tsoron duba text ɗin da ya mata takeji ta kuma kasa tuna menene abinyi akan abinda yayi mata bata jin kuma zata iya gayawa kowa wannan abun lallai wannan shine SAƘAR MAKAFI yees SAƘAR MAKAFI mana to ita kanta bata san menene mafitaba a kanta dan ya rigada ya gama mata dabaibayi abu ɗaya dai da tasani duk rintsi bazata koma gareshiba dole sai ya tabbatar da sakin nan a karan kanshi. Salim ya zubawa Salma ido ban ya faɗa mata abinda ya faru na mutuwar auren Fariyda sai kuma ya gyara zamansa jin tana cewa. "Innalillahi ta ya su Abba zasuyi haka yah Salim meyasa baku hanasu raba auren nan ba ko dan su Zaitoon”. Kiran Sulaiman da ya shigo wayarsa ne yasa bai amsa mataba. “Ato Alhamdulillah Barka da isa lfy, ya Gombe da mutanen Gombe duk ka samesu lfy ko”. Salim ɗin ya faɗa bayan ya amsa kiran Sulaiman da ya koma Gombe yau. Jim kaɗan yayi kana yace. “To a huta gajiya”. Yayi magnar yana kallon Salma data kira Fariyda suna magna daga bisani tace in sha Allah gobe zanzo in yah Salim ya barni. Bayan kwana uku tun ranar da abun nan ya faru bai sake shigowa parlour Ummi ba, iya karsa parlour Abba in sun dawo sallan asuba anan yake gaida Ummi da Goggo Dada. “Har yau fa baya cin abinci, yadda Hafiz ke kai masa haka ya ɗaukowa da alamun ko taɓawa bayayi”. Goggo Dada ta faɗa tana amsar Tray da Hafiz ɗin ke miƙa mata. Ummi tace. "Ni ai cewa nayi ki fita harkarsa, ki daina mishi girki ba dai yayi yadda yake soba ya samu nasarar sawa a bashi izinin sakin Fariyda, ni bazan ƙara shiga kitchen dan yi masa girki ba, in ya damu ya nemi mata yayi aure ta rinƙa mishi girki”. Hafiz ya ɗan juya ya kalli bayansa a hankali yace. "Ai Mom na turo masa abinci, kullum in Huzy zai zo yana zuwa masa da abinci”. Kwaffa tayi tace. "Ai wato Amina ko ya zanyi sai ta nuna min sunfi kusa, na lura ita tausayinsa takeji bayan koma menene shi haka yakeso kuma tsarinsa ne”. Goggo Dada tace. “Naji ai Abba na cewa zasu tada mgnar aurensa da Jidda”. Rufe ƙofar bedroom ɗin tayi tana jujju kanta dan ta tabbatar ba kowa a ɗakin. Kiran da a ƙalla shine na 23 da yayi mata tunda jiya zuwa yau amsa kiran tayi tana faɗin. "Nifa ka daina kirana bana so, ka rubuta min shaidar sakin da kayi min ka bawa Hafiz ya kawo min shine yasa na amsa kiranka”. Ɗan guntun Murmurshi gefen baki yayi haɗi da cewa. “Hafiz zaizo ya ɗaukeki kizo mu haɗu a Office na zan baki shaidar a rubuce”. Da sauri tace. "Allah ya kiyaye ƙara zuwa inda kake”. A hankali yace. "Ni kuwa in baki zoba bazan bayarba, kuma dai kin sani in kowa ma bai san auren nan damaram ba ke kin sani ai ko, nasan kuma ke ba jahila bace”. Kuka ta saki haɗi da katse kiran, watoma dabaibayi yayi mata kenan. Washe gari da dare Salma ne zaune a parlour Goggo Abu cikin sanyi tace. "Ayyah Yah Mujahid ya jiki da sauƙi sosai ko”. Hannunsa dake suntume tim an saƙala masa igiya a wuya yana tallaɓe da hannun dan ɗaurin gargajiyar da akayi masa cikin yaƙini yace. "Alhamdulillah ai ni tunda aka cemin ya saki Fariyda naji na warke, kuma na yafe masa tunda dai ya sakar min matata, Alhamdulillah nan da wata ɗaya uku zuwa huɗu dai za'a ɗaura mana aure”. Salim dake kallonsa ne yayi saurin yin ƙasa da kansa yana danne dariyar ƙeta dake taso masa dan ganin yadda wawulumon bakinsa keyi in yana magna dan har yau ba'a sa masa haƙorin robarba sai wurin ya warke tunda fitar ƙarfin akayi musu, har lau kuma ga bakin a kumbure a rashi yace. "Guy nan hegene har yanzu yana nan da muguntarsa ai in dai da Mahmoud kace zakayi ka shiga uku duk sai ya sauyama kamanni mutumin da duk salon mugunta da rashin mutunci ya iyata”. Sai kuma ya ɗan danne dariyarsa yace. "To Yah Mujahid Allah ya ƙara sauƙi mu zamu wuce”. Ya ƙare maganar da ajiye masa kuɗi ya miƙe tsaye Goggo Abu da bayan sun gaisa ta tafi kitchen kawo musu dan abin taɓa wane tace. "A'a Salim har kun tashi ne ko ruwa baku shaba”. Cikin yin ƙasa da kai yace. "Mungode Goggo dayake zamu isa mu duba su Zaid ne gashi dare ya farayi shiyasa”. Tana zama tace. "Ayyah to mun gode Allah ya kiyaye hanya”. Daga nan suka fita. Dariya mai sauti yakeyi harda riƙe ciki sai yayi kamar ya tsagaita sai kuma ya kwashe da dariya in ya tuna yadda Mahmoud ɗin ya sauyawa Mujahid kamanni. Cikin dariya itama Salma tace. “Yah Salim kairfa ka turamu cikin kwalbati ka bar dariyar nan haka, kaga tuƙi kakeyi”. Yana karya kwana yace. "Ai wlh gwara da muka fito da wurin dan na kusa yi masa dariya a gabansa”. Tana kallonsa tace. “Ya kuma naga ka sauya hanya ba gidan Malam zamuje ba”. Cikin kwaɓe fuska yace. "Kiyi haƙuri sai gobe yanzu so nake in ji ɗumun jikinki shiyasa, mu koma gida gobe sai kije ki wuni”. Cikin sanyi tace. "An gama Yah Salim yadda kakeso ai haka za'ayi”. Kanta ya shafa yace. “Allah yayi miki al'barka tawan! jarumar mace”. Washe gari da safe zaune yake gaban Abba, plate ɗin abincin da Ummi tasa mishi ya miƙawa Mahmoud ɗin da cewa. “Matso kaci!”. Yana gyara ɗaurin net ɗin wuyansa da yake cikin shirin tafiya office kai a ya ɗan jujjuya a hankali yace. “Alhamdulillah Abba nayi breakfast yanzu”. Ido ya ɗan zuba mishi sai kuma ya gyara zamansa tare da cewa. “Mun gama magna da ɗan uwana bappanku Lawan ya baka auren yarsa Jidda tare da yardarta, da kuma tawa yardar da ta mahaifiyarka in sha Allah za'a ɗaura aurenku 23 January wannan hukunci ne na yanke da tattabartawa ba shawara ko neman yardarka ba, dan bazan lamunci zamanka ba aureba bayan sanin ka samu lfy, sanin halinki da gudun kar kaje kaci gaba da sheƙe ayarka kamar baya in kafaɗa tarko mata dan haka za'ayi bikin a ranar da nace maka”. Tunda Abba ya fara magna kansa na sunkuye har saida yaji ya ambaci Jidda ne ya ɗago idanunsa da tuni sun sauya launi, lokaci ɗaya jikinsa ya fara tsuma jin Abba na maimata fadin abinda ya aikata dasu Idaya a baya. Murya na rawa yace. “In sha Allah bazan sake wannan rayuwarba Abba koda ace buƙata zata kasheni bazan sake kusatar haram ba, nayiwa mahaliccin na alƙawarin ina kuma roƙon kariyar sa da shiryarsa gareni kaima kuma nayi maka al'ƙawarin har gaban abadan bazan ƙara kusantar zinnaba, in akwai ƙaddarar zina a rayuwata ta gaba Allah yasa ajali ya cimmin mutuwa ta ɗaukeni kafin lokaci yin zina ta riskeni”. Ya ƙare maganar hawaye na cika idonsa haɗi da yunƙurin tashi, cikin sanyin jiki da murya Abba yace. “Ka shirya gobe Jidda zata zo kuje kuyi....... By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 73 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Zakuje asbiti domin yin gwaji”. Hmmmmm yace ya juya ya fita. Zaune suke a parlour Mamy akwatunan kayan lefen Raihana jere a gabansu. Salma da bata daɗe da zuwaba, ta kalli Sadiq da ya shigo riƙe da iv a hannunsa da wasu manyan jakukkuna guda biyu, wanda ya amsa so daga tasha saƙon angon Raihana daya turo daga Taraba. Raihana ya miƙawa, amsar jakukkuna tayi tana faɗin. "IV ɗin Malam zaka bawa ba niba.” yana ɗan murmushi yace. “Ai na bawa malam nasa wannan nakine na mutanenki”. Amsa tayi tare da juyowa tana kallon Aunty Saddiqa dake cewa. "Ai ban san zaka je tasha ba, nima ina da saƙo a tashan na'ibawa”. Yana zama yace. “Daga ina”. Tana kallon Salma dake ce masa. "Dan Allah shigar da akwatunan nan mu samu mu sake, duk sun cika parlour haka a gidankima zasu takuraki ni dane nake ganin yawan kayan lefe da akwatuna abin sone wlh duk su zame ma tarkace a gida”. Kai ya gyaɗa yana dariya yace. "To ni duk ku tattaro nakun ku bani na hutan neman na kayan aure”. Da sauri Fariyda tace. "Wlh na baka nawa, ka ɗauka set ɗaya kawai zaka barmin shima dan tafiya”. Ta ƙare maganar tana kife wayarta da kiran Mahmoud ya shigo a karo na uku. Humarai da Zainab suka miƙe suka fara shigar da akwatunan suna cewa mu dai gwara a kawo mana in mun gaji dasu ma saida musa kuɗi a kasuwanci, shi kuwa Sadiq Aunty Saddiqa yacewa. "Saƙon daga inane bani number wanda kayan yake wurinsa, in karɓo miki dan anjima zan tafi kallon ƙwollo ne”. Da sauri tace. “Daga Adamawa ne, in kaje tashan na'ibawan kawai kace a nuna maka Rabi'u malawa shine kayan suke wurinsa”. Yana miƙewa tsaye yace. "Ki dai bani numbersa zaifi, kuma menene saƙon”. Cikin ƙosawa tace. "Kai Sadiq mutum kamar ɗan jarida, to ga number tasa, sannan kayan biyu ne ɗaya Ghana masgone ɗinku nanmune a ciki ɗaya kuma farar ledace mai girma wacce jikinta ke da tambarin GARKUWAR MARUBUUTA.”. yana fita yace. "TO ai haka yafi yauwa kuma wacce number ce akan kayan dan sai sun tambayeni number dake kan saƙon”. Tana kallon wayar Fariyda dake ɗan Vibrating alamun tace masa. “Number MTN nane a kai”. Kai ya gyaɗa ya juya ya fita. Kai ta maida kan Fariyda dake cewa Humarai kince kin biya gidan Goggo Abu ya jikin Yah Mujahid da sauƙi ko”. Dariyar da Salma tayi ne yasasu zuba mata ido, ai kuwa ta fara basu lbrin yadda Salim yayi ta dariya da yadda kamannin Yah Mujahid ya sauya. Humaira da bata cika sheƙiyancin bama dariya tayi tana faɗin. "Yanzu dai kumburin da sauƙi amman fa fuskarsa ba kyan gani baki ya zama wawulumon ba haƙoran gaba”. Cikin haɗe fuska tace. "Ciwo kukeyiwa dariya ko zalumtarsa da akayi, ai wlh Allah zai saka masa”. Sai kuma ta juyo da sauri jin kukan Zaitoon da Zaid har suna haɗa baki wurin kiran Appiy! Appiy!! Mamy ta miƙa matasu tana faɗin. “Wlh ni dai na fara gajiya da wannan abin tausayi yara kullum sai sunyi ta kuka suna kiransa yanzu ya tafi tun ɗazu yana parlour Malam dasu yana fita ajiyesu yara sukayi fara kuka, ko tunashi sukayi haka suke ta wannan kukan abin tausayi sai ansha fama kafin su natsu tabbas wannan kaɗai ya isa a maidasu gidan ubansu gani fa a cikin sati ɗaya duk sun rame ina dalili a rabasu da gidansu da ubansu”. Da sauri Raihana ta amshi Zaitoon ta ɗaura a bayanta, ita kuma Fariyda Zaid ta amsa cikin tsoro da sauri tace. "Mamy zasu bari ai, dan Allah ki daina cewa za'a maidasu, shima me yasa yazo tunda yasan in sun ganshi yadda sukeyi”. Kwaffa tayi ta juya ta koma parlour Malam inda suke lissafin abubuwan buƙatar hidimar bikin Raihana kafin Mahmoud yazo. Ita kuwa Fariyda marin ƙeyar Zaid tayi tace. "Kai da Allah rufe mana baki, yara kamar mayu, ko uwar me zai baku da zaku addabi rayuwarmu da kiran sunansa, ko ni bakwa damuwa da nemana kamar shi, gashi har kunsa an fara kiran maidaku”. Aunty Sadiya tace. "Ai kam yaran nan kam da wuya zamansu ya ɗaure a nan”. Saddiqa na miƙewa tsaye tace. "Kingansu tunda suka dawo kullum sai sunyi wannan kukan da kiransa in zasuyi bacci”. Ta ƙare maganar tana shiga bathroom ɗin parlour al'walar sallan azahar tayi ta fito. Su Zaid da Zaitoon da sukayi bacci ta kalla tana sauƙe numfashi barkansu za'a barsu su sarara. Fariyda ta ɗan kalleta tace. "Akwai ruwan ɗumi a bathroom ɗin ne”. Cikin kulawa Aunty Saddiqa tace. "Wai ni har yaushe kika fara amfani da ruwan ɗumine ke dai nasan tunda kikaji ance ruwan ɗumi na ƙara tsuke mace kikace banda ke a ciki, bakya amfani dashi yanzu tunda kika fawo bini-bini ki kin shi ga ruwan ɗumi kamar wacce akayiwa karon huce haushi, ko dai Mahmoud bai baroki ba saida ya turmushe sadakinsa ne, dan wlh na lura tun randa kika dawo baki da lfy tafiyarki saiɓi-saiɓi ga uban magungunan zogi dana zazzaɓi”. Tuno abinda yayi matane yasata rumtse idonta da suka cika da ƙwalla ta fara jujjuya kai tana taɓe baki tace. "Ya isa inama zai ganni bare ya sameni, kawai dai zazzaɓi ne kuma ruwan ɗumin ai dan yanzu an fara sanyine shiyasa”. Aunty Sadiya ne tace. "Hmmm Saddiga ai wlh ni tun ranar nace mikiba Fariyda fa kamar ta shiga hannun maza kin santa da longomi duk yadda take yi kamar yadda Yah Amin ya samu angwancewa ne ga ido a kumbure ansha kuka har murya ta disashe, wai ta wani ce su Ummi ne suka bata tausayi suka sata kuka”. Kwaffa yayi ta miƙe ta shiga bathroom ɗin. Jin Salman na cewa. "Ai kuwa da Appiy ya san kan tsiya”. Suma duka tashi sukayi al'wala, bayan sun isar da sallane Adda Nana da tun ɗazu take kitchen da Ameera suka fito musu da abincin. Nan suka fara cin abinci suna hira cikin nishaɗi da tsara yadda bikin Raihana zai kasance. Adda Nana tace "To mu ai biki sai a Taraba tunda nan iya walima da sisters day kaɗai zamuyi”. Da sauri Fariyda tace. "Ai za'ayi kamu ko”. Aunty Saddiqa tace. "Sosai ma kuwa”. Salma na ɗan gyara zamanta tace. "To me dame za'ayi a Taraba”. Zainab tace. "Ai a Gembu membila ne za'ayi dinner da fansan ido”. Da sauri tace. "Ai mu duk ko ina damu za'ayi”. Aunty Rashida dake shigowa ne tace. “Ke yaushe ma akayi aurenki da har Salim ɗin zai barki zuwa aure har Taraba”. Ta ƙare maganar tana zama kusa da Fariyna dake cewa. "Tab ai to shima dai yasan ai dole zamuje”. Da sauri Adda Nana tace. “Zamuje dai ai ke kan Malam yace bazaki jeba tunda kina cikin idda in kuwa zakije saida yardar Mahmoud dama dai kin gama iddarsane”. Kwaɓe fuska tayi cikin takaici tace. "Na rantse da girman Allah ni ba ruwana da shifa dan girman Allah Adda Nana Ku ƙara faɗawa Malam da Mamy su barni in sake, ta yaya za'ace bazan je auren Raihana ba ni ba wani iddarsa a kaina”. Ta ƙare maganar cikin tsinkewar zuciya. Aunty Rashida ne tace. "Kamar ya baki da iddarsa kuyi aure da mutum a ƙalla tsawon wata takwas fa, ku tare a India wata kusan biyu ku biya Istanbul kusan kwana goma wai kice mana baki da iddarsa ai ji dai kam ya zama dole amman yarda sai mun bincika, ta yaya ma ke ɗin ne namiji kamar Mahmoud zai zauna dake tsawon wannan lokaci ya kasa ɗaura miki iddarsa wannan ma ai tatsuniya ce.” fuska cike da takaici tace. “Baya sona fa, bana sonshi to me zai haɗani dashi ƙanin Yah Aminnefa to wlh tallahi har mukaje muka dawo ba wannan maganar ku yarda dani dan bana sonshi kuma shima baya son”. Da sauri Salma tace. "WALLAHI yana sonki Fariyda Mahmoud yana sonki kuma kema kina sonshi”. Wani irin harara mai wasali ta watsa mata haɗi da cewa. "Baki da hankali ai, in dai har zakice wai ni dai ina son Appiy wlh har abada hakan bazai faruba, kuma shima hakane a wurinsa mutumin da in ya samu dama zai iya kasheni zaki wani ce wai yana sona”. Cikin sauri Salma ta kalli Aunty Saddiqa data zubawa Fariyda ido ba ko ƙibtawa. Dafa guiwar Aunty Saddiqa tayi tare da cewa. "Kin san Allah Aunty Saddiqa wlh Appiy yana son Fariyda, sai dai ko in shi kansa bai san ma yana sonta ba, ranar da abin nan ya farufa kin san ta gidansu Yah Salim suka fara zuwa kafin su zo nan ai”. Nan ta gyara zama ta fara basu Labarin duk tijarar da Jidda tayiwa Fariyda ta ɗaura da bayanin yadda Mahmoud yazo ya kirata ya tambaye ta me yasa Fariyda kuka da yadda tayi masa bayani, numfashi mai nauyi ta fesar haɗi da cewa. "Kunsan me wai Farriyyhah mafa yake kiranta, sunan ya masifar min daɗi yafi Farida daɗi, kun san me yayi”. Da sauri Aunty Rashida tace. “Fesa mana yar uwa“. Cikin tabbatar da iya gskya Salma tace. “Bayan ya fita baifi 9 to 10 minutes ba ya dawo ni kuma lokacin ina bathroom ɗin Jidda”. Aunty Saddiqa ne tace. “Me yayi?”. Cikin son gamsar dasu tace. "Wallahi yana shigowa ɗakin ya fara watsawa Jidda mari hagu da dama, yana faɗin akan me zaki sata zubda wahaye, ke kin san darajar hawayenta kuwa? Hawayenta shine hawaye na uku bayan na Ummi, Abba, sai nata sune hawaye uku na duniya da Yah Amin ya barmin wasiyyar kada in bari su zubo ƙasa, shine zaki sata zubda wahaye”. Tana kallonsu taci gaba da cewa. “Wlh yana mgnar ne yana watsa mata mari babu ƙaƙƙautawa gefen hagu da damanta duka, ita kuwa mayya uwar naci sai juya masa kunci take yi tana faɗin. “Ka kai ne ka isane kamin fiye da hakama Yah Mahmoud wannan ma abin alfahari ne a gareni duk da kan tsinenniyar yarinyar nan kake marina. Tana faɗin haka ya watsa mata tsawar da tasa Yah Salim da Mama duk suka shigo a guje, da yatsa ya nunata cikin faɗa yace mata. "Wannan ya zama shine na farko kuma na karshe a rayuwarki da zaki sata zubda wahaye, in kika kuskura kika ƙara sata kuka wlh sai nasa kin zubda wahaye jini banza mayya kin addabar bata miji da kallo da naci duk bata kulaki ba sabida ita ba mate ɗinki bane shine zaki mata rashin kunya dan tazo gidanku. Wlh Mama kanta tsoronsa takeji dan sit tayi ta koma gefe sai ƙirƙif ta ido takeyi lokacin da ya juyo kanta yana kallonta ido cikin ido yace. “Mama ki gaya mata matata ba mate ɗinta bace, ko kallon banza ta ƙara yi mata zan tsole idonta, karta kuskura ta ƙara yi mata rashin kunya dan zan iya komai akan farin cikin matata”. ƙawar Jidda kuwa sai murmushi jin dadi takeyi dan dama bataji daɗin abinda suka yiwa Fariyda ba, ni kam farin ciki yasa banma san sanda nayi dariya ba. Yah Salim kuwa Appiyn Zaid na fita shima ya kwaɗa mata mari, da yake shi an rainashi Mama ta fara masifa harda cewa in ya kuma taɓa mata yarta zata ja masa Allah isa hegiyar tsohuwa so take ta mishi baki akan jakar yarta ta cuceni tasa mijina ya susuce”. Dariya sukayi baki ɗayansu banda Fariyda dake cewa. "Sabida ɗan uwansa yayi ba danniba in banda munahinci shi ɗin sau nawa yana sani kuka, ya targaɗani ya ƙara kamar ya samu ƙashin ƙaza, ko kwana kuka nakeyi ba kulani yakeba kai ko kallo ma ban ishesa ba, lokacin da ya targaɗemin hannu a India kukan jinine kaɗai banyi amman ko a jikinsa da yake ya ƙware a mugunta sahu-sahu ya iya saifa da Ummi tace zata jamai Allah ya isa kafin ya gyara min hannu a haka zaki wani ce yana sona, wlh Salma kin cuceni Allah ya isa da kikace wai nima ina sonshi ai wlh ko mafarkin ina sonshi kikayi ya kamata kiyi sadaka”. Numfashi mai nauyi Adda Nana ta fesar tana kallon Zainab da Humarai da Raihana da mamy ta kirasu su zo su shiga kitchen su ɗaura lunch, har saida suka bar bar wurin Adda na tace. "Tabbas Mahmoud yana sonki kece dai baki kula dashi a matsayin mijiba”. Aunty Rashida tace. “To tunda kikaji tace ba iddarsa a kanta ai kin san ta dakon zunubin tauye haƙin bawan Allah ai dole ya miki ko wacce iriyar muguntama shi ba muguntar kike masaba”. Shiru tayi tana kallonsu cikin jin tsanar yadda suke wani karesa da yabonsa. Sai kuma suka kalli Aunty Saddiqa dake cewa. "Ai Fariyda a dai wannan halin naki na ƙin maza wlh Yah Muhajid ɗin ma zaman sai a hankali dan in banda Yah Amin bawan Allah mai haƙuri wa zai iya juriyar ganin tsaleliyar mace kamarki a kusa dashi, ba tare da ya samu hutawa da itaba a duk sanda yake soba”. Sai kuma ta ɗanyi ƙasa da murya yadda su Raihana dake kitchen bazasu jiba tana kallon Aunty Sadiya tace. “Kin tuna lokacin da akayi aurenta da Yah Amin duk haƙurinsa saida ya kawo ƙararta wurin Yah Nasir sun kusan kwana arba'in bata bari ya kasance tare da ita ba daya fara zata fara kuka da magiya shi kuma mai tausayi ya barta in ya tsananta ta sume mishi.” a hankali Aunty Sadiya tace. "Ai lamarin Fariyda sai ita to mutumin da har bayan ta haihu yake gayawa Yah Nasir zai irga sau nawa suka kasance kafin tayi ciki, tana ciki da asbiti suka bata betres shike nan ta samu ma faka, data haihu kuma tace CS ne ai sai bayan wata shida haka yayi ta fama da ita”. Tana yin ƙasa da kanta tace. “To ai bazaku gane bane nifa kullum fa kamar ranar ne farko zafi, kuma shi Yah Amin yana tausayi wlh wani lokacin na shi ke cemin ya haƙura ba komai ya yafe min ai yasan ba da gangan bane, ni kuma a haka ina daurewa dan farin cikinsa tunda shi yana so kawai dan ganin yadda yake farin ciki da samin al'barka ne yasa nake daurewa dan ina ɗan jin zafi kam daga farko, shiyasa gsky bana son takura a addabi rayuwar mutum da abu a hanaka bacci a saka jiƙa kai ga fama da ruwan ɗumi duk ranar da akayi”. Da sauri Salma tace. "Ikon Allah naga kuma harda ciwon marar rashin miji kikayi a India”. Cikin mmki da takaici ta zaro ido tare da cewa. “Innalillahi kai Salma Allah ya isa tsakanina dake wai ciwon marar rashin miji, amman ke dai anyi mara kunya, kenan ba dama inyi ciwon mara sai kice na rashin mijine, ni yaushema nasa na miji a raina da har zanyi ciwon mara amman wlh tallahi kin cuceni na ramtse da Allah ba zan yafe mikiba”. Ta ƙare maganar da iyakar gaskyarta da ƙoƙolwarta baƙin ciki, tunda Ita dai tasan bata wani jin begen namiji a rayuwarta”. Aunty Rashida ne ta ɗan dafa kafaɗarta ganin idonta na cika da hawaye a hankali tace. "Farriyyhan Mahmoud ai ba wai sai jarababbiyar mace ko mai jin buƙatar kasancewa da namiji ne kaɗai ke ciwon marar rashin namiji ba. No duk mace ko na miji in dai lafiyayyune akwai lokacin da zasu iya jin wannan ciwon marar ko ya ɗau lokaci, musamman in akwai jin dadin rayuwa ci da sha mai kyau da tufafi da ni'imar wurin zama da yawan shan fruits kan iya sa jikinki ya buƙaci na miji koda a zuciyar da ƙwaƙwalwarki bakiji sha'awar ba kaha zai sa ke bazaki san cewa sha'awa bace silar ciwon”. Hawayen takaicin na zuba ta kaiwa Salma dake dariya duka tana faɗin. “Ni dai wlh kawai ciwone to baima taɓa yi min ba sai ranar kuma har yau bai sake min bafa”. Cikin dariya Salma tace. "Wanne maganin kika sha ya bari”. Ba tare da fahimtar manufar tambayar ba tace. "Lemon tea kawai Appiyn Zaid ya bani ina sha ya bari”. Dariya Aunty Sadiya tayi tana kishingiɗa tace. “Sammakal inji babarbare shima har ya ganoki”. Dai-dai lokacin Sadiq ya shigo da saƙon Aunty Saddiqa, nan suka fara warware ɗinkunansu data turawa idris telan a Yola, ɗinki na Fariyda kala 8 Ameera 4 Aunty Saddiqa 5 sai na Zainab da Humarai uku uku, sai kuma na Mamy da Aunty Amarya biyar biyar suma, sai Aunty Sadiya nata huɗu, sosai ɗinku nan sukayi kyau dan sun samu aiki na musamman haka yasa Aunty Rashida ma amsar numbersa, Washe da safe, juyi yake tayi kan gadonsa a hankali ya kife kansa kan pillow yana mai jin tamkar yasa kuka haka nan gidan baya masa daɗi pillow ya jawo ya rungume da ƙarfi, sai kuma ya zare pillow ya ture gefe, idonsa ya rumtse jin kiran na shigowa wayarsa da ya kirata sau biyu bata ɗagaba, Sa'ad ne, a fili yace. "Kai maye ko zaka sha mamaki abinda maitar zai jazamaka”. Kai ya jinjina yana mai tsaida hukuncin da ya yankewa kansa akan su Sa'ad da Faisal, makirin murmushi yayi a hankali yace. "Uhmmmm”. Sai kuma ya ajiye wayar Yah Amin ya jawo wayarsa..... Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma sdw, da dai sauran abubudann ban lissafa Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala 6 ne na sha kala huɗu ne sha da kumu tea jiƙawa dantafasawa, na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da basu iya bada tarbiyaba. set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu ina kuma bada sarinsa a farashi mai sauƙi. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba kuyi haƙuri kada kumin mgnar ku bari sai kun shirya,kada kuzo mu ɓatawa juna lokaci Allah y sani bana son mutum yaga na mishi ba dai-dai ba nima Kuma bana so ayi min wasa da hankali a harkar kasuwanci 🙈🤗🤣, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi duka. 🤣😘🤝 By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 74 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Yan latse-latse yayi na kusan 13 minutes sai kuma ya kife wayar dan ciwon marar da ya murɗa masa, a ƙalla 6 minute kafin ya kuma ɗagowa daga kafuwar da yayi cup ɗin lemon tea dake kan bedside drawer wanda ya sha tun ɗazu haka kuma bai hana shi ƙara jin ciwon bane yasashi yin kwaffa yana yakice abin a ransa ya kuma ɗaukan wayarsa ya shiga WhatsApp abinda bai wani damu da shiba, hotuna da videos sabbin kayansu da ya saro a Istanbul da suka iso a satin nan Hafiz yayi masu tallarsa kamar yadda da Mahmoud ɗin keyi, duba hotunan da videos ɗin yake yi ɗaya bayan ɗaya sosai aikin Hafiz yake kyau musamman abinda ya shafi hoto da ado da kwalliyar tallafa musu kaya dan shi ya iya maɗe kamar mace, ido ya lumshe cikin gajiya da farajin bacci ya juya wayar da nufin ajiyewa sai kuma ya juyota ganin kamar Hafiz ɗin yasa abu status nashi dannawa yayi ya fara kallo. Da sauri ya miƙe zaune yaci gaba da kallon duk abubuwan dake kan status nashi. Miƙewa yayi ya nufi ƙasa, a parlour ya samesu harda Aunty Amina da tazo da yamma sai Hafiz dake tsaye da key a hannunsa alamun zai maida maman nashi. Da sauri ya dafe kuncinsa yana mai ja da baya saboda bahagon marin da Mahmoud ɗin ya watsa mishi, da sauri Ummi da Goggo Dada sukayi kansa suna faɗin. "Ha'a Mahmoud lfy kuwa? me ya faru? Me yayi?”. Rai a ɓace ya fara nunashi da yatsa cikin tsawa yace. “Baka da hankali ko? Wai kai Hafiz sai yaushe zaka san banbancin haram da halal ne”. Da sauri ya fara jujjuya kai yana faɗin. "Uncle kayi haƙuri wlh ban san me nayi ba”. Amina ta watsa mishi harara tace. "Ta yaya zakace baka san me kayi ba”. Huzaifa kuwa gefe ya koma ya tsaya, Hafiza da Samira kuwa ɗakin Goggo Dada suka koma. Wayarsa ya nuna masa a hatsale yace. “Har sai yaushe zaka san ba komai ake sawa a status ba ka tallatashi a banzace ko wani jaki da doki ya gani kai baka san haramcin bane”. Da sauri Amina ta jawo wayarta ta shiga WhatsApp status ɗin Hafiz ta shiga. Hoton Fariyda ta fara cikin karo dashi wanda Hafiz yayi mata ranar da zasuje gidan Bappa Lawan a ƙasa ya rubuta irin yadda sukayi missing nata ita dasu Zaid ya ƙara da cewa tunda suka tafi gidan ba daɗi shima zai koma gidansu, sai kuma screenshot na comments ɗin mutane akan kyanta harda masu cewa suna sonta duk ya ɗaura yana cewa. Our Aunty kina wutafa”. Cikin tsoron ko wani mugun abu Hafiz ɗin keyi a social media Ummi tace. “Kallon banza yake yi ko”. Rai a haɗe Amina tace. “Bashi da hankali ne ya ɗauki hotunan Fariyda ya saka a status nasa, bayan ya sani ko nashi danasu Hafiza da Huzaifa ina hanashi sawa sabida gudun bakin jama'a ta yaya zai sa na Fariyda in banda rashin hankali da sakarci”. Ta ƙare maganar tana fizge wayar Hafiz ɗin ta fara Delete ɗin hotunan baki ɗaya, tana kallon Mahmoud tace. "Na gogesu”. Ajiyan zuciya mai nauyi ya sauƙe kana ya juya ya fita ba tare da yace komai ba, Ummi kuwa da harara ta rakashi Goggo Dada kuwa murmushi tayi tana kallon Amina da itama Murmushi takeyi harda jijjiga kai da ɗaga gira, shiko Hafiz da yasha mari da faɗa a hankali yace. “Mom muje in maidaku”. Daga nan suka fita. Numfashi ya rinƙa sauƙewa wani na korar wani yana kallon kiran Sa'ad da Faisal da suke ta jerenge in wannan ya kira yana katsewa kiran wannan zai shigo. A kufule yace. “Zanci uban ubanku yan iska mayun mata da shegun fuskoki kamar na birurruka ina nan tafe gareku ƙananan yan iska. Washe gari da safe. Ido Ummi ta zuba mishi ganin yadda ya shigo riƙe da ɗan ƙaramin hand lounge sai briefcase nashi. “Sai ina”. Goggo Dada ta tambaya tana kallonshi sama da ƙasa da fuskarsa data nuna babu wata matsala ko damuwa tare dashi. "Gombe zanje”. Ummi tace. “Gombe kumwa”. Yana kallon Huzaifa dake gaidashi ya amsa sannan yacewa Ummi. "Eh”. Goggo Dada tace. "Lfy dai kam ko?”. Kai ya gyaɗa mata ya ɗaura da cewa. "Eh wani ɗan aiki zan taya Sulaiman kwana biyu zanyi zan dawo”. Kusan a tare sukace. "Allah ya kiyaye hanya ya kaika lfy ya dawo da kai lfy”. Amin Ya Allah yace ya juya ya bar gidan kai tsaye gidan Baba Malam ya wuce. Cikin kulawa Malam yake kallon yadda yake ta sunsunar su Zaid yana kissing nasu, sai kuma ya ɗan kalli Zaitoon a hankali yace. "Ina Ammey”. Dariya tayi tare da jujjuya mishi kai tana ƙara kwanciya a jikinsa, shafa kan Zaid yayi haɗi da cewa. "Zaid ina Mamanku”. Ido Baba Malam ya zuba mishi yana karantar yanayinsa da yadda ya zama a kwanakin nan. Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli Malam ɗin yana mai kuma kiran layin Fariyda da rashin ɗaukar wayarsa yasa shi fara jin fusata kan su Sa'ad. "Kamar tafiya zakayi ko”. Malam ya tambaya, kanshi a sunkuye yace. "Eh zan ɗanyi tafiyar kwana biyu ne”. Yana miƙa masa hannu yace. "Kawosu to kada lokacin ya ƙure maka”. Miƙa mishi yana ɗan yin ƙasa da kanshi a hankali yace. "Malam mamansu fa?”. Cikin kauda kai Baba Malam yace. "Sun ɗan fita ita da Saddiqa”. Fuska tamkar zai yi kuka yace. "Malam ina suka je”. Kai ya ɗan jujjuya cikin bada umarni yace. "Mahmoud tashi kaje. Allah ya kiyaye hanya”. Mamy da tun da suka gaisa bata kuma cewa komai ba ne tayi ƙasa da kanta cikin sanyi yace. “Mamy zan tafi”. Cikin sonshi tamkar ɗa na cikinta da jin ciwon rabuwarsa da Fariydan tace. "To Mahmoud Allah ya kaika lfy ya bada sa'a”. Yana miƙewa yace. “Amin ya Allah Mamy ngd”. Daga nan ya juya fita. Jirgin ƙarefe takwas yabi zuwa Abuja yana isa ya sake bin jirgin Abuja to Gombe kafin sha ɗaya dai tayi masa cikin Gombe. Washe gari da yamma. Mama da Jidda ne zaune da Yah Ahmad da Salim lissafa musu abubuwan da jidda ke buƙata takeyi sai kuma suka kalli Jidda dake miƙawa Yah Ahmad ɗin takardar data gama rubuta duk irin kaya da collors da takeso. Taɓe baki kawai Salim yayi Yah Ahmad kuwa sarkin sauki kai nan take ya fara tura kuɗin wasu ababe. Salim yayi kwaffa yace. "Kunje kunyi gwajin ne? Waima tukun Mahmoud yasan da mgnar nan”. A kufuli Mama tace. “Ras ma kuwa ya san da ita ubansa ya gaya mishi, gwajin kuma Abba da kansa ya gayawa Babanku Mahmoud zaiyi tafiya jiyan”. A gidan Malam kuwa Yah Mujahid ne zaune a parlour Mamy shi da Fariyda dake ta mishi sannu duk da hannun ya saɓe ba kumburin amman baya iya komai dashi, baki kuwa har yanzu ba haƙorin. "Sai yaushe zakaje a sama haƙori Yah Muhajid”. Yana murmushin da yasa giɓinsa bayyana yace. “In sha Allah na kusa sawa naje asibiti sunce sai wurin ya ƙara warkewa”. A sanyaye tace. "Allah ya ƙara sauƙi”. Amin Ya Allah Ya faɗa yana ɗan dawowa kusa da inda take tafiyarsa take kallo ganin yadda yake ɗan ɗinƙisa kafa kaɗan da sauri ta matsa can gefe tana gyara rufe jikinta kab da ƙaton hijabin da ta rufu dashi. Dai-dai lokacin Aunty Aisha ta shigo tana ganinsa cikin wasan yar kawu tace. "Kai Mujahid wai karo kayi da tifa ne ko tirelane ya bangajeka”. Harara ya watsa mata yace. “Ban sani ba”. Dariya tayi tana kallon Fariyda dake mata sannu da zuwa. Aisha na wucewa ɗakin Mamy yace. “Zuwa nayi muyi magna my dear ni so nake a ɗaura aurenmu rana ɗaya dana Raihana in yaso sai na ƙara sauƙi sai muyi namu bikin”. Fariyda tace. "To Yah Mujahid ai wannan da mgnar Malam ce, kuma ya yanke hukuncin sai ka warke, Please kayi haƙuri ka bar min wannan maganar har sai ka samu lfy kaza zamuje bikin Raihana ma shine a gaba”. Yana murmushin yace. “Sosai ma kuwa, in na ƙara sauƙima ni zan kaiki da kaina”. Cikin jin takaicin dabaibayin da Mahmoud ya mata da gujewa shiga fushin Allah da iya kallonsa a matsayin ɗan uwanta tace. "Yau saura kwana tara in sha Allah kafin nan ka ƙara samun sauƙi”. Shigowar Hafiz da Huzaifa ne yasa Mujahid ɗin haɗe fuska kana yace mata in sun tafi yana jiranta a BQ dinsu. Kayyakin da Mahmoud ya haɗa a turawa su Zaid ne da duk wani abun da zasu buƙata su Huzaifa suka shigo dashi nan sukayi ta hira har sai gab magrib suka tafi. Bayan sun idar sallan ishane suna zaune sun sa kayyakin a gaba, wasu irin datsatstsun Abaya na alfarma ne a ƙalla guda bakwai ko wanne da kalarsa da takalminsa da yar jakarsa sai turaruka masu mafar sanyin ƙamshi sai hijabai manya-manyan har bakwai suma irin masu har ƙasan nan sai laffaya suma bakwai Aunty Saddiqa tace. “Hmmm wannan salo naku dai kam ana cin uwar kuɗi ana kuma ƙonawa juna zuciya ranar da zaku gane ɗaya bazai rayuba saida ɗaya dole mu ja gefe mu zama yan kallo Mahmoud kuwa Allah yasa kada kishi ya kashe mana shi wannan matakan tsaro duk na menene bayan anyi saki kalli fa ashe harda niƙab”. Kwaffa tayi tana amsa kiran. Aunty Khadijah. Su kuma sukaci gaba da kallon kayyakin su Zaid Adda Nana na leka fuskar Fariyda tace. “hmmmm nifa abun sun yana ɗaure min kaifa”. Wuraren ƙarfe goma na dare. Adda Nana da tun jiya itama tazo da shirin sai bayan bikin ta koma. Ta shigo ɗakin Aunty Saddiqa ta samu zaune tasa Farriyyha a gaba da dahuwar kaza mai kyau sai turiri takeyi. "Ki cinye shi fa Fariyda abu tun safe kin kasa cimyewa Raihana ma tuni ta cinye tata amman ke sai gardama kuma dai kinsan dole ne”. Gyatsa tayi a hankali tace. "Aunty Saddiqa ni ba son abubuwan nanfa nakeba. naji kuna cewa wai yana cike mace”. Da sauri Aunty Saddiqa tace. "A'a ai nasan yadda kike ke haɗin dahuwar na ni'ima akayi miki ai nasan matsalarki duk abubuwan da zai taimaka miki nasa akayi miki”. Tana rufe bowl ɗin tace. "To ni daba aure gareni ba, akan me zaku matsa min da ciye-ciyen aurena ma da Yah Amin ba abunda kukayi min ai”. Adda Nana tace. "Ai dai Nan kusa zakiyi auren, sanin matsalarki ne yasa aka fara gyaraki, don ko a baya da an miki haɗi kafin aurenki da Aminullah da bazaki zama mai gudun mazaba”. Aunty Saddiqa tace. "Ni kam ma lokacin da na bada Aunry Garkuwa tayi musu haɗin ai da aurenta na dai san ba abinda ya haɗata da Mahmoud shi yasa nasa ayi mata haɗin mai kyau nata da Ban na Raihana da ban, kuma kayan Aunry Garkuwa ki shekara zasuyi a jikinki lfy laune kuma dole ke zakici tunda da sunanki na biya”. A hankali tace. “Tasaida safe zan ƙarasa , Allah cikina ya cika da damun fura da nonon da kika bani ɗazu da yamma”. Adda Nana tace. "Au damun gumbar madara da hakkinmayin ne fura da nono”. Da sauri Aunty Saddiqa ta gyaɗa mata kai tace. "ai inkiyarta kenan furar mata”. Tana jawo bowl ɗin kazar tace. "Ni bani inci, yara ana son gyara muku zaman aurenku kuna rigima”. Da sauri Aunty Saddiqa tace. “Dan Allah karkici kinga shi wannan haɗinsa na dabanne sabida Fariyda nasa Aunty Garkuwa ta haɗa mata set na gyara amare na musamman wanda zai magance matsalarta. Tunda naga alamun Yah Muhajid ɗin ma a hannu yake, wai so yake ayi aurenfa rana ɗaya dana Raihana”. Ta ƙare maganar tana miƙawa Fariyda zumar dare ɗaya wanka uku tace. “Karɓi ki shanye wannan dan ba lallai ki kuma samun wani miji mai haƙurin Yah Amin ba ina kin tsumu zafin zai miki sauƙi”. Ido ta lumshe lokacin da ta kai zumar bakimta dan daɗinta da ɗanɗanonta yasa batayi musu gardamar shaba, cup ɗin ta miƙa mata baya ta shanye tana kallon Adda Nana dake tambayarta set ɗin nawa nawa ne. Miƙawa Fariyda robar gumbar madara da kwakwa tayi tace. "Na Raihana set ɗin 120k ne na Fariyda kuma 150k ne set ɗinta ni shine gudumowata garesu, kuma dole in tsaya inga sun cinye komai”. Ta ƙare maganar tana kallon Fariyda dake tauna gumbar madara dake haɗe da dabino da kwakwa, hannu Adda Nana tasa tace. "Wannan dai sai naci”. dariya tayi tace. “In kina sofa sai in baki number GARKUWAR MA'AURATA nan 08069423567 sunanta Aysha Aliyu Garkuwa, inkiya GARKUWAR MA'AURATA ko MARUBUTA tana Saida kayan mata masu masifar kyan gaske, in kinaso kiyi mata magna akwai haɗin Amaren budurwa ko bazawara akwai ma masu jego, akwai na uwar gidaye, in matsalar matsi ko sha'awa ko ni'ima kikeso kawai ki mata bayani ki tura mata kuɗi zata haɗa miki kayan da zakiji dadinsa in ma matsalar Infection gareki tana Saida mganinsa sadidan akwai na 10k na 15k na 20k maganin Infection ɗin fa kenan na kayan mata kam iya kuɗinki iya shagalinki ne hawa biyune akwai manyan set daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k har zuwa 150k ƙananan set ɗin kuma daga 40k 35k 30k 25k 20k 15k babu haɗin ƙasa da haka kinga kamar Fariyda na mata bayanin halittarta kuma ta bani tabbacin komai zaizo da sauƙi akwai wani abu datasa a set dinta *Daɗi har maɗiga* tace wlh in dai tana amfani da wannan ba batun jin zafi kam dan sauƙar da ni'ima yakeyi dama amare ƙanana take sawa shi in an aurar dasu in farko rashin sabo da jin zafi suna fara sawa shike nan”. Murmurshi Adda Nana tayi tace. "Ai kuwa zan mata mgna dan nima kusan irin Fariydar ne kawai dauriya na fita ni bana raki dole zan sayi wannan Daɗi har maɗiga”. Washe gari da yamma Gombe Sulaiman ya kalli Mahmoud yace. "Ni dai nasan wannan hukuncin yayi tsauri a kansa saboda koma me yayi da yardarka yayi dan haka kasa a dena nemansa da bibiyarsa kai ka bashi dama”. Kwaffa yayi ya kusa kai cikin waiting area saboda lokacin tashin jirginsu ya kusa, gab da magrib ya sauƙa a Abuja. Anan cikin Abuja ya kwana da alamun bada aiki na musamman akan Faisal a wurin hukamr yan sandan ciki, sai washe gari da yamma ya dowo Kano Babu wanda yasan abinda ya aikata a Gombe da Abuja sai Allah da sai kuma Sulaiman. Bayan kwana biyu. Goye da Zaitoon take tana riƙe da cup ɗin da Aunty Saddiqa ta dama mata dakan da madara, Raihana kuma na cin gumbar ita kuwa Aunty Saddiqa waya take yi da mai musu gyaran jiki akan tazo da wuri mana su fara, koda tazo ba sonkai tace. “Fariyda da Raihana ai duk fatar jikinsu ba sai an wani musu hidimar gyara ba musanman ma Fariyda”. Aunty Sadiya tace. "Gskya dai kam dan ko aurenta da Yah Amin da aka gwada yi mata saɓulewa halawar takeyi da dilka duk basa riƙe fatarta da santsi da tsulɓin fatar”. Cikin gamsuwa da hakan Aunty Saddiqa ta bata kuɗin mai ta zuba a motarta ta sallameta. Wuraren ƙarfe tara na dare, Raihana ne goye da Zaid, ita kuma Fariyda zaune take rungume da Zaitoon kusan a tare suka kuka da kiran sunan Appiyn, Aunty Saddiqa da ta shigo riƙe da bowl biyu ta miƙa kowa ɗaya ta tsuƙe fuska ganin yadda Fariyda ta yamutsa fuska tana kwaɓe baki cikin ƙosawa da shaye-shayen da ciye-ciyen da yayun nata ke tirsasamata Aunty Saddiqa na zama kusa da ita tace. “Ya kin fara karanta littafin ne?”. Tayi tambayar tana kallon Fariyda dake riƙe da wayarta cikin yin magana a hankali dan kar Zaitoon data fara bacci ta farka tace. "Eh na fara gsky littafin kam zai yi daɗi amman bana sauri tun da safe fa dana fara har yanzu a page 16 nake”. Raihana da ta matso bakin gadon tana jijjiga Zaid tace. "Tab ai wlh ni tun tuni na gama part 1,2 har 3 din na gama da yake shi baida yawa sosai gsky littafin yayi masifar daɗi rayuwar Yah Sheikh da Aysha darasine babba”. Adda Nana tace. "Ai duk littatafan Aysha Aliyu Garkuwa ba littafin da nafi so kamar Garkuwa”. Aunty Saddiqa tace. "Ni kuma nafi son Tubali da Sakayya sun masifan bin daɗi”. Numfashi Fariyda ta ɗan ja tana kwantar da Zaitoon tace. "Gsky dai GARKUWA zai yi daɗi duk da ba wani karanta Novel nakeyi ba, amman wannan salon labarin akwai armashi sosai”. Raihana ta kwantar da Zaitoon gefen Zaid kana ta ɗauki bowl ɗin data ajiye kana dressing mirror, Adda Nana ta ɗauki na Fariyda data ajiye kan bedside drawer ta miƙa mata, dahuwar jannama da yasha haɗin ingantaccen maganin Garkuwar ma'aurata tace maza cinye kinga ba yawa. Ɗan tsaki taja tace. "Wai dan Allah ke kici mana”. Da sauri Aunry Saddiqa tace. "Ba ita ma sayawa ba, kuma kinga ni dai ba zuwa aurenki da Yah Mujahid zanyiba shiyasa duk abinda na saya yanzu zaki cinye tun kan in koma bazaki sani asaraba”. A hankali ta jawo ta fara ɗan ci tana kallon Raihana dake cin abinta ba gardama, ita kam Allah ya sani bata son magani dan ma basu da wani ɗaci ko bauri. Sunaci suna ɗan hira Fariyda kuwa tana ɗan karanta littafin. Kiran Salma da ya shigo wayartane yasata ɗan sauƙe numfashi tana kallon kiran da lokacin ƙarfe goma na dare har ya gota, katsewar kiran ne yasata ci gaba da karatun, kira da ya kuma shigowar ta zuba wa ido a fili tace. "Shegen iyayi ko me kuma zaki gaya min a daren nan”. Ta ƙare maganar tana sa tsokar naman a bakinta da ƙoƙorin amsa kiran, sai kuma ta fara sa numbers ɗin buɗe wayar saboda katsewar kiran kafin ta amsa ɗin. Kiran Salman ne ya shiga wayar Adda Nana, amsa tayi tana faɗin. "Ke ina kika bar mijinki kika faman kiran mutane a daren nan”. Sai kuma duk suka zuba wa Adda Nana ido jin tana faɗin. “Innalillahi wa inna'ilaihi raji'un! Mahmoud ɗin!? Salma yana ina yanzu?”. Ido Fariyda ta zuba mata tamkar zata fiddasu waje yadda ido ta ke buɗe haka lip ɗinta suma suke buɗe lokacin da taji Adda Nana na faɗin innalillahi y....... By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 75 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Suna Ina? A wani Hali suke ciki? Me sukeyi musu a can? Sunacin Abinci? Wanne irin fargaba zuƙatansu keciki?, ya iyayensu da Yan uwansu keji?. Allah yasa basu haiƙewa budurcinsu ba. Tabbas ma kuka sukeyi Wlhi Akwai tashin hankali ka Auna hakan akanka ya hayyu ya qayyum Allah ka kubutar dasu cikin Amincinka ya rabbi ba iyayensu kadaiba da yan uwansu harmu munaji ajiki da zuƙatanmu Allah ka duba bayinka mu bazamu iya ba Amma Allah kana ganinsu Allah ka shiga lamarinsu ya Ubangiji Annabi Muhammad SAW Allah ka kare rayukansu da lfyarsu da budurcinsu da natsuwarsu da imaninsu!!! Allah ka hana waɗannan azzaluman samun damar cutar da Waɗannan yaran mata bayinka masu rauni🙏🏻🙏🏻🙏🏻😭😭😭 “Salma jikin nasa har haka yayi tsananin da Abba da Ummi ma suke kuka, to yaushe ya fara mishi?”. Sai kuma ta ɗanyi jim tana sauraronta fuska cike da kaɗuwa tace. "To Allah ya kawoki lfy, Salman ɗin ya isone ko dai in turi Sadiq yazo ya ɗaukeki tunda kince Salim ɗin ne tare dashi, ba yadda za'ayi ya bar wurin”. Sai kuma ta ɗanyi shiru na seconds kana tace. “To Allah ya kawoku lfy”. Daga nan ta katse kiran. Fariyda da har lau idanta ke kafe a kanta tace. “Meke faruwa meya sameshi?”. Juyawa tayi tana kallon Saddiqa dake cewa. “Yanzu fa kafin inzo Aunty ta dawo daga parlour Malam tace wai baya nan akwai mara lfy da aka gaya masa jikin yayi tsananin a rikice ya tafi baima gaya mata wayeba to ko dai Mahmoud ɗin ne”. Adda Nana tace. “Shine ma dan Salma tace min ga Malam ya iso tun ɗazu jikin fa yayi tsanani sosai tace har Umminsa da Goggo kuka suke yi, Abba ma yana zubda ƙwalla”. Ido ta juyo tana kallon Raihana dake cewa, ai ɗazu da na fita na samu Mamy ma sun fita da Sadiq da Aunty Amarya. Irin abinda zuciyarta yayi mata ranar da akace Yah Amin yayi acsident shine taji sak irinsa ya rufe mata zuciya da jiki, haka yasa ta kasa ƙara cewa komai sai tsuma da jikinta keyi ta ciki, idonta kuma har lau ta kasa koda ƙebtasu. Saddiqa tace. "Adda ko zamu jene”. Cikin sanyi Adda Nana tace. "To ai su Salma ma da suke can. tace Malam yace duk mata sun tafi, yanzu itama dasu Mamy Salmanu na dawo dasu gida, su Ummi ma Malam yasa Hafiz ya medasu gida dan kukan da suke yi sun rikita ko ina.” Zuru sukayi cikin sanyin jiki, ita kuwa Fariyda a hankali take motsa lips ɗinta bayan taja numfashi mai ƙarfi sai kuma tayi shiru bata ce komai. Dai-dai lokacin sukaji shigowar su Mamy, da sauri duk suka nufi parlour banda ita da ƙafafunta suka kasa miƙewa. Adda Nana ta kalli Mamy dake zaune kan kujera tallaɓe da kuncinta. Aunty Amarya na gefe zaune a hannun kujerar Mamy Salma kuwa na zaune a ƙasa Salmanu ƙaninta aune a gefenta. "Mamy ashe Mahmoud ne ba lfy ya jikin nasa”. Ido na cikowa da ƙwalla Mamy tace. "Nana Mahmoud najin jiki, yaron nan ya bamu tsoro”. Da sauri Aunty Saddiqa tace. "Mamy meke damushi? Yanzu ya jikin nasa” Ta ƙare tambayar tana kallon Aunty Amarya dake cewa. "Wlh har yanzu jikina rawa yake yi, Mahmoud yana cikin wani yanayi, Amman yanzu kam da sauƙi Sadik yace dan na kirashi kafin mu shigo”. Raihana tace. "Mamy Accident yayi ne?”. Tana sharce hawayenta tace. "Ba Accident bane, ciwon cikine ya murɗesa lokaci ɗaya ya galabaitar da shi tamkar zai ɗauke rayuwarsa, wlh Hajia Fatima ta bani tausayi ta kiɗime sosai sai kuka takeyi Goggonsu har suma tayi lokacin da cikin yayi masa murɗar da tasa maza zubda ƙwallan”. Ido na cikowa da hawaye Salma tace. "Ni tunda naga Yah Salim na kuka nasan abin nan babbane.” kiran Salim ɗin da ya shiga wayarta ne yasa ta sauri amsawa, yadda taji muryasa ne yasa ta sauƙe numfashi da sauri tace. "Babe ya jikin Appiyn Zaid”. Sai kuma duk suka kalleta jin tana hamdala tare da addu'ar Allah ya ƙara masa sauƙi ta ɗaura da cewa, “Babe ina gidan Baba Malam mun dawo dasu Mamy”. Bayan ta katse kiran ne tana kallonsu tace. "Alhamdulillah Yah Salim yace yanzu jikin da sauƙi har sun samu yayi bacci”. A tare sukayi ta hamdala, Mamy ne ta mike ta nufi bedroom ɗin Fariyda yadda su Raihana suka barta haka Mamy ta sameta kamar mutum mutumi, sai dai yanzu numfashinta ya dai-dai tun da ta jiyo duk abinda suke tattaunawa a parlour har da abinda Salma ta faɗa. Haka yasa ta rungume su Zaid a jikinta irin yadda Mahmoud ke rungumesu kansu take shafawa kanta na sunye a kansu. Fuska a haɗe Mamy tace. "Ke baki ji Mahmoud ba lfy bane”. A hankali a ɗago kanta sai kuma tayi ƙasa da kanta a hankali ganin kallon da Mamy ke watsa mata, ita kuwa Mamy cikin takaici tace. "Koma baki masa fatan samun lfy a kan komai ba a duniya kyayi masa fatan samun lfy ko saboda yaranki da in babu shi a duniya sun tabbata marayu, amman da yake zuciyar dutse gareki kin ɗaurawa kanki tsanar mutumin da yake son yaranki tamkar ranshi kowa ya fito amman banda ke wato ke farin cikima kikeyi ko?”. A hankali ta fara jujjuya kai alamun a'a. Saddiqa da Adda Nana ne suka shigo Salma na bayansu Mamy taci gaba da cewa. "A'a wlh farin ciki kikeyi tunda ko ki fito ki jajanta kiji me ya sameshi kin gaza, bare aje ga babin kiyi masa addu'ar samun lfy”. A hankali tace. "Allah Ubangijin talikai ya bashi lfy dashi da dukkan ƴan uwa musulmai baki ɗaya”. A faɗace Mamy tace. "Amin Yah Allah in ma da gatse kikayi masa uwarsa kam da ubansa suna can sunayi masa addu'a suna kai kukansu wurin Allah kuma zai amsasu, muma kuma da duk masoyansa muna masa addu'a”. Daga nan ta juya ta fita Aunty Amarya dake bakin ƙofa nace mata. "Yi haƙuri dare yayi fa ana jinki har waje”. Gefenta Salma ta zauna tana amsar Zaitoon tace. "Wlh naji tsoro sosai shiyasa na kiraki, Fariyda naga su Ummi ma sai kuka suke Abba ma da kansa da Bappa Lawan hawaye suke yi, Yah Salim kamar macefa yake kuka yana rungume da Appiy Zaid. Amman Alhamdulillah yanzu kam yace da sauƙi sosai har yana min tsiya wai na gudu na barshi yau da wa zai kwana kinga kenan ai jikin Appiyn Zaid da sauƙi kenan”. Kai ta jinjina tare da cewa. "Allah ya ƙara sauƙi”. Amin sukace a tare. Daga nan kuma suka ɗan fara hira, Raihana ta shimfiɗa katifa a can gefe ita da Adda Nana da Salma suka kwanta a kan katifan Anuty Saddiqa da Fariyda dasu Zaid suna kan gadon hira suke yi sosai Raihana da Bashir ɗinta ya turo mata videos ɗin gidansu dasu Aunty Jamila da matar kawunsu da ƙawar Mamynsu sukaje suka yi jeren yau ɗin ne ta kalla tare da miƙawa Aunty Saddiqa wayar. “Wow”. Tace lokacin da ta fara kallon tsarin farfajiyar gidan har zuwa cikin parlour bedroom kitchen da ko wani saƙo na gidan. Salma da Adda Nana suka amsa suma suka gani, sosai kyau da tsarin gidan yayi kyau duk da gidan ba irin ƙato ɗin nan bane. Ido Adda Nana ta zuba wa Fariyda dake zaune jingine da kan gadon idonta a buɗe Amman kamar bata ɗakin duk abinda suke faɗa shiru. Salma tace. "Dama fa nima gobe talata zanzo tunda goben za'ayi sisters day, jibi laraba kamu ko, ranar Alhamis kuma wali jumma'a ɗaurin aure asabar zamu tafi taraba ko”. Saddiqa tace. "Wai kin tambaya an barkin ne”. Da sauri tace. "Wallahi ya barni da kanshima fa ya tayani shirya akwati da zanzo dashi ɗazu muna cikin shiryawan ne aka kirashi Appiyn Zaid ba lfy”. Kai Adda Nana ta jinjina tana kallon Fariyda data zame ta kwanta ta rungume su Zaid haɗi da lumshe idonta tayi shiru. Da ido Adda Nana ta nunawa su Saddiqa ita, a hankali Raihana tace. "Mamy ta mata faɗa ta ɓata mata farin cikinta”. A hankali Salma tace. "Ko dai ciwon mijinta ba”. Tsaki ta ɗan ja tare da taɓe baki tana hararan Salma tace. “Bani da mijinma bare yayi ciwo bare ciwonsa ya tsaya min a rai”. Ta ƙare maganar tana jan wayar taci gaba da karatun littafin Garkuwa, 2 minute tayi da farawa sai kuma ta juya ɗaya gefen tare da kifi wayar bayan kamar 10 minute ta kuma jawo wayar ta ci gaba da karatun tsaki ta ɗan ja ta kuma kife wayar. Su kuwa sai hira suke tayi Ameera ne ta shigo da trayn a hannnuta ta dafa musu indomie sai tururi yake yi yaji kifi da albasa taruhu. Salma tace. "Kai yar ƙanwata Allah yayi miki al'barka dama yunwa nakeji”. Aunty Saddiqa tace. “Ai mu mun saba cimar tsakiyar dare, don bama bacci da wuri shiyasa in gari ya waye yara sun tafi school mu biya bashin baccin itama Amiran da yake zuwan rana takeyi”. A hankali Fariyda ta juyo tare da jawo wayarta tana duba Time ƙarfe biyu saura, bathroom ta wuce alwala ta fito. Saddiqa na kallonta tace. "Kizo muci yayi yaji sosai yadda kikeso”. Kai ta jujjuyawa a hankali tace. "Bana jin yunwa”. Ta ƙare maganar tana shimfiɗa darduma ta kabbarta sallah, kusan duk a tare suka ɗaga gira kana sukaci gaba da hira da cin indomie, nafila tayi tayi daga bisani ta fara karatun Alqur'ani. Ƙarfe huɗu baccin shaiɗan ya kwashe su, har lau tana kan sallaya Saida tayi sallan asuba ta tashesu, kana ta koma ta kwanta tana cewa Raihana. "Dan Allah in su Zaid sun farka ki tafi dasu part ɗin Aunty Amarya ki musu wanka acan ki basu abinci kar su hanani bacci”. Kai Raihana ta gyaɗa mata. A tare suka shiga parlour Baba Malam dan gaisheshi. Aunty Amarya suka samu a parlour nashi tana shirya masa kayan tea, bayan sun gaisa ne Adda Nana tace. “Aunty Malam fa”. Tana ninke dardumarsa tace. “Tunda ya fita masallaci bai dawoba dama yace zasu wuce asibiti shida Safiq zasuje su duba Mahmoud da jini”. A tare sukace. Ayyah to Allah dai ya bashi lfy. Amin tace tana kallon Salma dake cewa. "Nayi magna da Yah Salim dai yace, har yanzu yana bacci”. Aunty Amarya tace. "Bacci ai alamun lfy ne”. Sai ta kuma kalli Saddiqa da Adda Nana tace. "Zakuje kitchen kunsan sai an sawa Lami hannu a aikin, yanzu Kahdija ma ke cemin anjima kaɗan zata iso”. To sukace, ina Fariyda ta tambaya, Raihana tace. “Tana bacci”. Daga nan suka fito suka nufi kitchen ɗin tsakar gida inda ake aikin biki. Ƙarfe tara da rabi Mamy dake tare da Khadija da bata daɗe da isaba, ta miƙe ta nufi daƙin Fariyda zaune ta sameta gaban dressing mirror, tana fesa turare da alamun ta ɗan jima da tashi tayi wankanta tayi kimtsa cikin doguwar rigar material mai taushin gaske milk color and yellow sai ɗan purple jersey veil purple color tayi rolin kanta dashi fuskarta ta fito ras sai kamshi take bazawa tayi ras da ita, da sauri ta juyo ganin Mamy ta cikin madubi tana ɗan yin ƙasa da kanta tace. "Mamy ina kwana”. A takaice tace. “Alhamdulillah”. Shiru tayi kanta a ƙasa tana jiran me Mamy zatace. “Kin kira Mahmoud kinji ya jikinsa ne?”. Mamy ta katse shirun, kai ta jujjuya alamar a'a, fuska a haɗe tace. "Shima sai nace zan ja miki Allah ya isa ne in baki kira ɗinba kafin zaki kira!?”. Da sauri ta fara jujjuya kanta ido na cike da ƙwalla tace. “Kiyi haƙuri Mamy kar kim Allah ya isa, bani da number shi fa”. Harara ta danna mata tace. "Wayar Aminullah da take wurinsan zaki kira, tunda ke dai baki cika maceba, number mijinki ce baki da ita sabida isa ke sai dai a biki kikeso ba ke zaki bishiba tunda kece aljannarki ke ƙarƙashin digadiginsa ai dolene ma yasa Mahmoud ya sakeki to me ma zai yi da mace mai taurin kan tsiya, zaki kira ki tambayi ya jikinsa ki masa addu'a ko sai na saɓa miki tunda ke baki da kara ai ko dan su Zaid Mahmoud ya cancanci kulawa a wurinki mu samman irin halin da ya shiga jiyan nan”. A hankali tace. "Mamy zan kira”. Kwaffa tayi ta juya har taje bakin ƙofa tace. "Idan kin kirasa ki kira Abbansu da Umminsa ki tambayi ya jikinsa, har Amina ki kirata ki tambayi jikin ɗan uwanta”. Daga nan ta juya ta fita. A bakin gadon ta zauna ta jingine kanta da allon kan gadon tare da miƙar da sawunta ta jawo pillow ta ɗaura kan cinyarta haɗe da jawo wayar ta, a ƙalla 6 minute tana riƙe da wayar, jin kamar Muryar Mamy na tahowa inda take ne tayi saurin lallatsa numbersa ɗin Yah Amin ɗin tayi dailing tare da ƙara wayar a kunne. Shiru tayi tana jin yadda wayar ke bada sautin ɗut-ɗut numfashi ta fesar a hankali lokacin da taji an amsa kiran sai kuma taji shiru ba'ayi magna ba, haka yasa ta ɗan motsa lips ɗin ta a hankali tace. "Assalamu alaikum Appiy!”. Ta faɗa can ƙasan maƙoshinta, cikin wata iriyar galabaitacciyar murya mai sanyi yace. “Hmmmmm”. Shiru tayi tana jin sautin yadda yaja numfashi a kunnenta, murya can ƙasa ya kuma cewa. “Ke baki iya gaisuwa bako!?”. Baki ta ɗan tura like tana gabansa cikin sanyi tace. "To ba kai bane”. Murya cike da alamun ciwo yace. “Nine me? Me kuma nayi?”. Tana kwaɓe fuska tace. “Kayi shiru kaƙi mgna”. A taƙaice yace. "To ina jinki!”. Kamar cikin raɗa tace. “Ina kwana ya jikinka”. Cikin muryar raɗar da tasata lumshe idonta yace. “Kinyi farin ciki ai ko?”. A hankali tace. "Kamar yaya?”. Murya sarƙafe da sautin da ke bayyana raɗaɗin ciwon da yake ciki yace. "Wanda bakya so bashi da lfy, wanda kikeyiwa fatan mutuwa sauran ƙiris ya mutuwa”. Ido na cike da ƙwalla tab a hankali tace. "Ni wa nakeyiwa fatan mutuwa”. Ta ƙare maganar murya na rawa. Yana jan numfashi da rumtse idanunsa yace. "Wanda kikafi tsana fiye da komai na duniya, wanda da kikaji an aura mikishi kika Suma”. Dire mgnar murya can ƙasan maƙoshinsa yaja kalmar suman cikin ƙahon zuciyarsa. Murya a sanyaye tace. "Appiy ya jikinka da sauƙi ko? Tunda har ka fara neman faɗa da masifa”. Numfashi mai nauyi ya fesar cikin muryar raɗa yace. "Alhamdulillah da sauƙi ina su Zaid”. Tana ɗan kallon kofar shiga tace. "Suna wurin Raihana”. Hmmmm yace tare da yin shiru, itama shiru tayi tana sauraron sautin sauƙan numfashinda, a ƙalla 4 minutes baice komai ba wayar ta ɗan ɗago ta duba dan ta fara zaton ko kiran ya katse ne duk da tana jin alamun numfashinsa, ras bai katseba harara wayar tayi ta ɗaura da cewa. “Allah ya kara sauki sai anjima”. Da sauri yace. “Ke karki kuskura ki katse min kira”. Tana kallon Aunty Saddiqa data shigo tana cewa. "Fariyda har yanzu baki farkaba, Malam ya dawo munje mun gaisa yana tambayar ina kike ke bai ganki ba”. Da sauri ta nuna mata fuskar wayar alamun tana waya ne. “Wacece”. Ya tambaya a hankali. Tana kwaɓe fuska tace. “Aunty Saddiqa ce”. Ta bashi amsa. Murya na ƙarfi yace. “Bata waya”. Wayar ta miƙawa Aunty Saddiqa, a ƙalla 3 minute suna magna haka yasa Fariyda zuba mata ido ganin yadda take magna dashi da jera masa addu'a a ranta tace. Mutumin da ko an gaidashi an mishi addu'a baya cewa Amin. Bayan ta miƙawa Fariyda wayar ne ta juya ta fita tana faɗin in kin gama Malam na kira. Kai ta gyaɗa tana ce masa. “Sai anjima”. Shiru tayi jin yadda yake mgnar da kyar kamar a fizge yace. “Ke karki katse min kira fa”. Baki ta tura tace. “To katina zai ƙare ai”. A hankali yace. “Ni ba'a katse min kira”. Ya faɗa gami da yin shiru, a hankali tace. "Appiy Baba Malam yana kirana”. Murya na rawa alamun ciwon ya yunƙuro kishi a hankali yace. "Ba nace daina kirana Appiyn ba”. Baki ta ɗan turo a hankali tace. "Toh Moudy yayi ai”. Numfashi ta fesar jin ya katse kiran miƙewa tayi ta fito parlour a tare suka wuce parlour Baba Malam ita da Khadija suna zama gaban Baba Malam wayarta na ɗan yin ƙara alamun shigowar saƙo cikin mmki take kallon saƙon ganin ya yasa mata katin waya har na 100k cikin ranta tace. “in ance mai bai san zafin kuɗi ba yace an rainashi ko uwar me zanyi da wannan uban katin”. A fili kuwa Baba Malam ta gaida bayan sun gaisa ne ya kalli Sadiq dake gefensa wanda tare sukayi breakfast cikin bada umarni yace. “Fariyda tashi kuje asbitinsu Nasir ke da Saddiqa da Nana da Khadija kuje ku duba Mahmoud da jiki, dan ɗazuma ina can abin ya ƙara tashi, sai dai Alhamdulillah kafin in fito ya lafa tashi ka kaisu yanzu. Ya ƙare maganar yana kallon Adda Nana da Saddiqa da suka shigo cikin shirin fita....... *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida, By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 76 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* A hankali suka shiga cikin ɗakin da Mahmoud yake, bisa jagoranci Sadiq. Kusan duk tsayuwa sukayi tamkar an dasasu saboda hagonshi zaune a tsakiyar ɗakin akan tattausan Turkish carpet yana jingine da kujera, Salim na kan kujerar Amina na gefenshi ido cike da kwalla. Hafiz da Huzaifa na gefe a hankali Sadiq yace. “Innalillah abin ya sake tashi ne kuma?”. Hafiz ne ya gyaɗa masa kai cikin raunin. A hankali Adda Nana Saddiqa da Khadija suka matso kusa haɗi da gaisawa da Amina da Salim suna kallon yadda ya sa hannunsa duka biyu ya damƙe mararsa dake barazanar darewa, wani irin masifeffen ƙarƙarwa jikinsa keyi har lips ɗinshi rawa suke yi duk jijiyoyin jikisa manya da kananan sunyi ruɗu-ruɗu More Especially na hannunsa da kanshi. A hankali Amina ta juyo ta inda Fariyda ke tsaye jin sassayan sautin numfarfashi mai tafe da bayyana tsorom da take dannewa. Sai kuma duk suka juyo kanshi saboda jin Salim na faɗin. "Innalillahi Aunty Amina aje a kira Doctor suzo kawai su mishi aikin nan kinga ya fara irin abin jiyan nanfa”. Da sauri ya fara jujjuya kai alamun a'a, haka yasa sukayi shiru suna kallon yadda ya naɗe wuyansa ya juya hagu da dama, hannunsa ya ɗago a hankali ta inda yake jin ƙamshin turarenta ya fara yafitowa yana mata alamun tazo, ido cike da rauni ta lumshe sai kuma ta buɗesu a hankali jin Amina na cewa. "Fariyda ke yake kira”. Adda Nana da Saddiqa na haɗa bakin cewa. "Kije ke yake kira”. A hankali ta rusuna gefenshi murya na rawa tace. "Appiyn ya jikink”. Sai kuma tayi shiru bata ƙara mgnarba jin yasa hannunsa ya kamo hannunta haɗi da fizgota jikinsa kan ƙirjinsa ya matseta yayi mata rungumar dake nuna azabar ciwon da yake ji. Da sauri su Adda Nana suka kalli juna. cikin sanyi ta fara kiciniyar kwace kanta amman ta kasa dan ba riƙon wasa yayi mataba. Dai-dai lokacin Dr da Jidda taje kira tun kan zuwan su Fariyda, suka shigo a tare da Nurses biyu, Dr ne suka ce su fita su basu wurin haka yasa su Adda Nana dasu Hafiz kab juyawa suka fita. Jidda tunda ta shigo ta sameshi rungume da Fariyda fuskanta ta koma tamkar zata yi aman jini. Dr ne ya kuma cewa a bashi wurin haka yasa Amina miƙewa tana faɗin. "Dan Allah Mahmoud ka bari ayi maka aikin nan na roƙeka da girman Allah ka rufa mana asiri rayuwarka fa nada mahimmanci a garemu dan Allah ko dan kwanciyar hankali su Ummi”. Salim ne ya watsawa Jidda harara yace. "Ke uwar me kike jira”. Cike da takaici tace. “To ai itama sai ta taso mu fita, me haɗinta dashi da zata maƙale mishi”. Hararan da Salim ɗin ke auna mata yasa ta juya zata fita juyowa tayi jin Dr na cewa. “Eh itama wannan ɗin ta fita, dan dole muyi mishi aikin nan yanzu Dr Sisila tana zuwa tayi masa aiki”. Da sauri Salim yace. “Wannan ɗin matarsa ce ai”. Ya ƙare maganar yana nuna Fariyda da watsa Jidda kallon da yasa dole ta fita taja ƙofar cike da takaici har tana jin zuciyarta na fara mata kokonto anya Salim yana sonta matsayin yar uwa kuwa. A cikin ɗakin kuwa cike da mmki Dr yake kallon Fariyda dake ta mutsu-mutsun ƙwace kanta a jikinsa, sai kuma ya kalli Salim yace. "Matarsa kuma?”. Cikin tabbatarwa ya gyaɗa masa kai Dr yace. “Dama yana da matane? To ina take? Ya akayi kuma ya kamu da wannan cutar me amfanin matar tasa?”. A hankali Fariyda ta fara magna cikin muryar kuka tace. “Ni ba matarsa bace”. Yadda tayi mgnar yana ƙwaƙume da ita yasa Dr baijita bama, dai-dai lokacin Dr Sisila ta shigo da Nurses ɗaya a bayanta rike da ɗan wani tray, juyawa Dr Haisam ɗin yayi ya fara mata bayanin ai wai yana da matama ga ma matar tasa. Shi kuwa Mahmoud a hankali cikin muryar ciwo yace. "Farriyyha Kuka kikeyi ne? Kina tsoron kar in mutu ne?”. A hankali tace. "Ni kam ka sakeni”. Cikin rawan murya yace. “Har abada Farriyyha bazan sakeki ba, kima dai na faɗa ko kina son Allah ya isan Mamy ya hau kanki ne”. Tana ɗan ture ƙirjinsa tace. "Ni a jikinka nake nufi ka sakeni. Ai wannan kam ka rigada ka sakeni”. Jiki da murya na rawa yace. “inji uban waye”. Jin yadda ya ƙara matseta ne tace. “Inji uban Zaid da Zaitoon mana”. Ta faɗa murya na rawa. A hankali yace. “Kina tsoron in mutu kin san duk duniya bazaki samu irina ba ko”. A hankali Salim ya miƙe jin Dr Haisam na faɗin. "Afwan Salim zaka bamu wuri zamu gana da matarsa dashi, ai ba bukatar wani aiki tunda yana da mata, munce a masa aikine dan Abbanku yace mana baida mata, wata ƙil lokacin yana kiɗimene shiyasa”. Juyawa yayi ya fita yana kara tabbatar musu ga matarsa nan. Yana fita Nurses ɗin duka na biye dashi a baya. Gyara zamanta tayi jin ya saketa saboda mararsa data sake murɗawar, da yatsa Dr Sisila ta nuna mata shi yadda yake riƙe da mararsa gyara tsayuwa tayi tana faɗin. "Kin san me yake damunsa kuwa?”. A hankali Fariyda ta jujjuya mata kai alamun a'a. Numfashi ta fesar cikin irin yar fusatar likitocin in sunga sakacin mutum akan ciwon ɗan uwansa tace. “Ok sai ciwon buƙatar kasancewa dake ya kashine zaki gane yana buƙatar ki kusa dashi, a inama kike da har mijinki zai shiga irin wannan halin ki kasa taimaka mishi da komai, duk da nasan ku musulmai in kuna period ko kun haihu haram ne mijinmu yayi sex daku, amman ai ance halal ne ku taimaka musu da bakinku da hannunku, gaki mace har mace ko mace yar uwarki in ta ganki tasan kin cika mace ta yaya bazai rinƙa azabtuwa da buƙatar kasancewa dake ba”. Tunda ta fara mgnar bata tsayaba bare ta bata damar ta faɗa mata itafa yanzu ba matarsa bane ya saketa, shi kuwa Mahmoud tunda Dr Sisila ta shigo bai kuma buɗe idonsa ba sai fuskarsa daya tsuke musamman yanzu da ta ɗaura da cewa. "Tunda aka kawoshi Papi ɗinsa bai barshi ya samu natsuwa ba ga azabar ciwon mara har suma yayi jiya iyayensa nata kuka, shi kuma yaƙi ya tsaya muyi masa aikin zuƙe sm ɗin da ya cika mararsa yace sai dai ya mutu wata mace bazata mishi wannan aikinba, har wasiyya ya barwa ɗan uwansa ko ya fita hayyacinsa kar a bari mu taɓa papi ɗinsa. Ke duk kina ina me amfaniki da bazaki zo ki masa abinda zai samu sauƙiba, da zaran ya samu ya zubda Spm ɗinsa shike nan ya zai samu sauƙi, in Kuma bai fitarba duk bayan auwa biyu sai ya murɗeshi, a ƙarshe komai zai iya faruwa dashi”. Tunda tayi ƙasa da kanta bata kuma ɗagowa ba bare ta kallesu badon riƙe hannunta da yayiba da tuni ta gudu ta bar wurin don ji take tamkar zata nitse cikin ƙasa, more Especially Dr Haisam abokin Yah Nasir ya santa farin sani. Jin Dr Sisila da a ƙalla zata kai sa'ar shekarun Goggo Dada shi yasa bai zagetaba dan da yarinyace ke magna kan wannan abun da tuni ya zagi kan uwarta. Cikin tausasa murya Dr tace. "Please Madam ki taimakawa mijinki in bakya son rasashi, in dai ba so kike ya mutuba to ki taimaka masa ya fidda abinda ke cin mararsa”. Ita dai ko ƙala bata ceba kanta dake sunkuye take ƙara sunkiyarwa har kamar zai taɓo ƙasa haɗi da rufe idonta. Har Saida suka ƙaraci baya nansu suka fita. Ido ya zuba mata murya na rawa yace. "Farriyyha zan mutufa! Wlh zan mutu in baki taimaka min ba Please My Angel help me”. Da sauri ta fizge hannunta daga nashi ta mara masu baya, narkakkun idonsa ya zuba mata har ta fita ko juyowa batayi ba. A nan waje kuwa Jidda tayi tsaki yafi dubu, haka yasa Khadijah yin dariya cike da manufa tace. “Adda Nana gwarafa mu tafi kwai kinga lamari da masoya an haɗu sun koro likitocinma sun barsu su kaɗai gwara mu tafi kawai mu barsu su yayyafawa fure ruwa da turare”. Salma da Salmanu ya kawota ita dasu Raihana ne tace. "Ni ma dai kam gwara in tafi dan kumatuna ya kusa fashewa da tsakin kishi”. Ta ƙare maganar tana hararan Jidda dan ta cika da tsanarta tun ranar da tayiwa Fariyda rashin mutunci ko gidan ma bata kuma zuwa ba. Zainab ne tace. "Au dama tana cikine Fariyda, aiko gwara mu tafi kunsan muna da abun yi tunda yau ɗin ranar muce sisters day fa”. Raihana tace. "To ai itama Fariyda ina sonta a kusa”. Khadijah tace. “Ke wa yake take mijinta ya ritsata zatayi jinyar miji ai yafi zuwa bikin yar uwa lada”. Dariya sukayi harda tafawa sai da Saddiqa da Adda Nana suka fara auna musu kallon gargaɗine sukayi shiru. Ita kuwa Jidda Amina dake can gefe tare da Salim da alamun magna mai mahimmanci Salim ke faɗa mata saboda ganin yadda fuskar Amina ya cika da farin ciki. Huzaifa da Hafiz da Sadiq kuwa suma suna can gefe. Harara Jidda ta auna musu haɗi da cewa. "Mata ko karuwa auren da babu ida a kanshi ai tun randa aka dannawa mayya saki uku magna ta ƙare dole a barmin ɗan uwana”. Salma ta yunƙuro da niyar magna kenan Fariyda ta iso wurin tana gyara mayafin jikinta. Adda Nana tayi saurin cewa. "Mu tafi to”. Haka yasa Salma yin kwaffa kawai ta juya suka tafi, bayan sunyi sallama da Amina. A yammacin ranar suka sha shagalin sisters day, washe gari laraba sukayi kamu, zuwa ranar kam kab yan uwa na nesa dana kusa duk an cika maƙil da ƴan uwa an fara biki gadan-gadan yan uwan angoma daga Taraba sun iso. Alhamdulillah sunyi kamu lfy lau, wuraren ƙarfe goma na dare suna cike a parlour Aunty Amarya dukansu cousins ɗinsu ba wanda bai isoba hira akeyi ana shan dariya. Mamy ne ta shigo parlour sannu da hidima tayi ta musu da jaddada musu akwai abinci fa. Mimy dake biye da ita a bayane tace. “Wannan ai duk taron yan kwalamane ba cin abinci zasuyiba tun ɗazu Amira da Sulaimi suna kitchen suna musu hidima. Ta ƙare maganar tana kallon Khadija dake cewa. Ni tun ɗazufa na aiki Sadiq yaje akwai kifi a fridge na ya kwatso mana amman har yanzu shiru. Aunty Amarya na zama gefen ta tace. “Tab ai kuwa Sadiq kam bai tafi aikenki ba dan tare da Malam suka fita wai yau kuma jikin Mahmoud ya tashi shine yace bari yaje ya dubashi. Fariyda dake riƙe da cup ɗin da Aunty Rashida ta haɗa mata damun gumba da garin daka da zuwar da Aunty Saddiqa tasata shane ta ajiye mug ɗin dan ta gama shanyeshi saboda daɗinsa yasa take shanyesa a marmarce gyatsar da ke nuna ƙoshi tayi tana kallon Mamy da ke cewa. "Yaron nan dai abin yaƙi barinsa, ɗazu Malam ɗin ke cewa Nasir ko su fiddashi waje, Nasir ɗin yace wai ba amfanin fiddashi waje dan suma zasu iya masa abinda za'a masa a wajen shune yaƙi yarda a masa aiki”. Mimy ne tace. “Allah ya bashi lfy”. Da Amin suka amsa baki ɗayansu. Washe gari ranar Alhamis da yamma tsaye suke a farfajiyar gidan motoci nata ɗaukarsu dan tafiya wurin gudanar da zazzafan walimar da wani abokin Baba Malam babban malami zai gudanar. Kusan a tare duk suka juyo suna kallon inda Zubaida yar ƙanwar Mamy take kallo tana faɗin. “Masha Allah, fatabarakallahu feeh ahsanil khaliƙin, gskya Fariyda kinyi kyau. Mafi akasarinsu kab abayoyine masu tsada a jikinsu amman fitowar Fariyda da tata shigar Abaya ta alfarma ɗaya daga cikin waɗannan Mahmoud ya aiko mata, mai kyan gaske da tsada na nunawa sai ƙyalli yake bazawa. Abayar tata Royal Blue ce irin mai faɗin nan da wadatar zare na alfarma da duwatsu masu ƙyallin Diamond, tayi masifar kyau na gasken gaske. Numfashi mai tsawo Aunty Rashida da Aisha sukaja a tare lokacin da ta iso wurin saboda Ni'imtaccen ƙamshin da take bazawa. Adda Nana tace. “Kai gskya Fariyda bazakije walimar nan ba, wannan kyau haka ta yaya zamu yarda kifi amarya kyau ai ba'a haka.” Murmurshi Raihana tayi cikin son yar uwar tata tace. "Ai kuwa itace ma a gefen damana”. Tana kallon Salma dake gyarawa Zaitoon ribbons ɗinta tace. “Dan Allah mu tafi kuga fa har huɗu ta wuce”. Humarai dake riƙe da Zaid ne tace. “To ai dama ke muke jira, kuma dama munfi son sai kowa ya tafi kafin amarya da tawagar ta su iso”. Aunty Rashida ne ta buɗe motarta hakama Khadija da A'isha, sun fara shiga motocin kenan Motar Malam ta kutso kai cikin gida, ganin haka ne yasa duk suka tsaya suna ƙara gyara mayafansu tare da gaishi bayan ya fito. Sadiq ya fito riƙe da car key ɗin Malam. Kai yake junjinina yana kallon Malam ɗin dake cewa. "Koma ciki Saddiqu ɗauki Fariyda da yaranta ka kaisu Asibiti su duba Mahmoud da jiki tun da safe da naje yake ta roƙo da magiyar a kai mishi yaran”. Sai kuma ya juyo kan Fariyda cikin bad umarni yace. "Karɓi yaranki kije ki duba Mahmoud da jiki, tun da akayi sallan la'asar da jikinsa ya tashi har yanzu bai lafaba, sai kiran yaran yake yana a kai mishi su, maza taho ki shiga ku tafi, in kunje sai Sadiq ya jiraki in kun fita ya kaiki wurin walimar”. Cikin sanyi jiki da ɓoye ɓacin ranta ta amshi su Zaid kana ta buɗe front seat ta shiga, shima Sadiq ya shiga drivern seat. Su Rashida Malam yacewa. "Ku kutafi wurin walimar ko”. Da sauri suka shiga motocin suka tafi. tuni Sadiq ya bar harabar gidan. Shi kuwa Malam Side ɗinsa ya wuce. Asbiti tana shiga cikin ɗakin tayi saurin isowa bakin gadon saboda ganin yadda ya....... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 77 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Ganin yadda ya miƙo mata hannunsa duka biyu alamun ta bashi yaran, cikin rawa da karkarwar da jikinsa keyi ya amshesu tare da rungumesu tsam a jikinsa yana mai jujjuya kanshi da taune lip ɗin na ƙasa sabida zafin ciwon marar da ya karyo masa zufa. Salim dake gefe yana gawaya Abba halin da Mahmoud ke ciki ne ya zuba masa ido yana kallon yadda yake jan numfashi a wahalce, Sadiq ma ido ya zuba mishi haɗi da masa sannu a jere a jere. Yana gama waya da Abba kiran Amina na shiga dan tambayar ya jikin Mahmoud dan Hafiz ya koma yana gaya mata jikin ya tashin masa yau kuma. Cikin sanyin jiki da tausayi ta zuba mishi ido murya a sanyaye take faɗin. "Sorry Appiy Allah ya sauwaƙa ya baka lfy”. Ba magna sai ma wani irin jujjuya kai yake yi a kiɗime cikin fitar hayyaci da zafin ciwo ya saki su Zaid da sauri Sadiq da Salim suka iso gefenshi suka tare yaran. Da suma sukayi zuru suna kallonshi babu dariya kamar yadda suka saba. Wani irin murƙususu ya fara murya can ƙasan maƙoshinsa cike da raunin ciwo ya fara kalmar shahada dan yana juyin da yasashi dawowa bakin gadon ƙiris ya rage ya faɗo ƙasa, da sauri ta tareshi ido na cika da hawaye tace innalillahi wa inna'ilaihi raji'un Uncle Salim dama har haka yake masane? Ina likitocin su zo su taimaka mishi mana”. Ta ƙare maganar tana zama bakin gadon ta wurin sawunsa dan ta ɗan tareshi. Salim ya miƙa Sadiq Zaitoon tare da cewa. "Sadiq fita waje dasu”. Amsarta yayi ya juya zai fita yana faɗin ko inje in kira Doctor ne?”. Da sauri Fariyda tace. "Eh Sadiq kayi sauri”. Shi kuwa Salim gefen Mahmoud ɗin ya dawo yana gyara masa kwanciya cikin raɗa yace. “Please a kira Doctor ka bari suyi maka aiki, bama iya jurar ganin wannan yanayin da kake ciki”. Cikin fizgo mgnar da rawan murya mai rauni yace. "Fita anan ka barni karku kira min kowa, kaja min ƙofar ka rufe bana son gani su, kar kowa ya shigo”. Ya ƙare maganar a hankali yadda Salim ɗin ne kaɗai yaji sai kuma ya sa tafin hannunsa ya kamo hannunta ya riƙe da karfi haka yasa ta juyo kansa indo cike da rauni tace. "Appiyn ko dai za'a fitar da kai wajene”. Salim ne ya ɗan kalleta a hankali yace. “ Dan Allah ki lallaɓa mana shi ya yarda ayi masa aiki zai samu lfy ba sai an fiddashi wajeba”. Da sauri ta fara gyaɗa mishi kai tare da gyara zamanta ta juyo tana fuskantar Mahmoud ɗin da jikinsa ya ƙara rikicewa, jin sautin an buɗe ƙofar an fita an kuma jata gib an rufene ya tabbatar masa Salim ya fita, cikin rawan jiki ya juyo rigingine fuskarsa da tayi jazir ta zuba wa ido tare da faɗin. "Appiyn kayi haƙuri ka bari ayi maka aiki dan Allah, ka tausaywa rayuwar su Zaid ko dansu ka bari a taimaka maka ka samu lfy dan Allah kaga yadda kake shan wahala fa kaji tausayin su Ummi zuciyarsu bazata iya ɗaukar ganin cikin wannan mawuyacin halinba”. Cikin gigigin sukar azaban zogi da mararsa ta ƙarayi har ta kai ga fara riƙe numfashinsa sabida yadda marar ta ƙulle ta murɗe ta ƙara haddasa masa karkarwar da tsananta zufa a jikinsa duk da sanyin AC da aka baza mishi, magana na yayyankewa da numfashi yace. "Har abada bazan yarda amin wannan aikinba, bana so Farriyyhahhhhhh”. Yaja sunan haɗe da jawota duvet ɗin ya rufe jikinsa har zuwa kanshi. Wasu numfarfashi masu nauyi yake ja tamkar zasu futa da ransa. Haka yasata diriricewa ciki tsoro tasa hannunta ta kamo bakin duvet ta ɗan jawo kaɗan ta buɗe zuwa iyakan idonsa, ido ta zuba masa cike da rauni tausayin ganin yadda kwayar idanunsa sukayi jazir wasu irin tafasassun hawaye na kwaranyo masa lips ɗinshi duka sai tsuma sukeyi. Cikin sheshheƙan kuka ya kuma sa hannunsa ya jawo duvet ɗin ya rufe fuskarsa, murya na rawa cike da karayar ganin yadda yake kuka tace. "Innalillahi Appiy kayi haƙuri ayi maka aiki, Please dan Allah ka bari a taumaka maka”. Cikin tsuma ya ja hannunta dake cikin nasa da sauri sunkuyo kanshi tana faɗin. "Inje in kira Dr ne”. Yana jujjuya kanshi ya jawota jikinsa yayi mata gigitaccen rungumar da yasata rawan jiki haɗi da cewa. "To meyasa Appiy baka son samun lfy ne?”. A fizge yace. "Bana son ƙarin zunubi ne kan wanda na aikata a baya, taya zan bar macen da keba zata min abinda nasan haramun ne, ko na bayama da na aikata bana cikin hayyaci nane kuma har in mutu bazan bar nadama ba”. Ya ƙare maganar yana ture duvet ɗin da sawunsa, yana mai jan wani dogon numfashi da yafi kama da shiɗewa idanunsa suka tafi sana hatta lips ɗinshi rawa suka farayi cikin karkarwa ya zame ya kwanta lip ya jawota jikinsa da karfi. Innalillahi ta faɗa tana ƙoƙarin ƙwace kanta dan nemo taimakon likitoci, amman ina ta kasa, shi kuwa Mahmoud cikin ficewar hayyacinsa ya yunƙuro zaune haɗe da sakin sautin da yasata zuba mishi ido jingina yayi da kan gadon da aka ɗan ɗaga mishi saboda matsalar numfashi dake ɗan carke mai in ciwon ya tashi. Kwantar da ita yayi kan jikinsa ya ware sawunsa ya zama tana tsakankanin cinyoyinsa hannunsa yasa duka biyu ya tallabo fuskarta, da ƙarfi ta rufe idonta kamar yadda ƙirjinta ya buga da ƙarfi, numfashin taja cikin kaɗuwa jin yadda ya haɗe bakinshi da nata a gigice yake kissing nata tongue to tongue wani irin gigitaccen karkarwa jikinta ya fara kamar yadda nasa keyi. Tallabe kanta da yayi da tafukan hannunsa ya hanata ƙwace kanta tana jin yadda bugun zuciyarta ke ƙara hauhawa, tagwayen numfarfashi suke sauƙewa a tare, so take ta buɗe idonta amman ta kasa koda motsa fatar idon saboda yadda take jin sinadaran Ocytocin daya fara tasiri a tsakaninsu yana samar da aikinsa. Dib dib haka zuciyoyinsu ke bugawa a tare suna bada sautin. "Hyhhmmmmmmm”. Yaja dogon numfashi, hakan ya bata damar janye bakinta haɗe da buɗe idonta, da sauri tayi ƙasa da kanta jin yadda ya kamo hannunta ya manna kan mararsa, kar-kar jikinta ya ɗebi gigitaccen karkarwa har lips ɗinta saboda gani da jin abinda tabbas Yah Amin na mijine amman ya banbanta da wannan shi yasa zuciyarta tsayawa na wucin gadi haka kuma yasa numfashinta tafiya hutun ƴan seconds ni jin yana magna da muryar da tunda tazo duniya bata taɓa jin irinta bane yasa ta ɗago idonta duk da a buɗe suke amman sun zama kamar makafi dan bata iya ganin komai sai taurarin dake gilmawa ganinta wanda suke fitowa cikin kwayar idanunsa don jin yadda yake mgnar murya can ƙasan maƙoshinsa harshe a harɗe. “Sucking me please My Angel help me with sucking”. Ya ida magnar yana zuge zip ɗin faffaɗan 3 quarter dake jikinsa yana mai ƙara yin ƙasa da kanta. A jere-a jere kuma a fizge yake ta maimaita mata. “Please help me! please help! help!! My Angel help!!! Ki ceci rayuwata ki taimakeni kar marata ta fashe zan mutu”. Kai ta fara jujjuyawa mishi da ƙarfi ido na zubda wahaye tsoro da kiɗimar jin cikar zarrashi a a tafin hannunta ya ƙara sata gigicewa da tsinkewa da lamarinsa cikin tausayi da rauni haɗe da kuka ta fara magna murya na rawa cike da tsoro da neman mafitar akan ransa da lfyarsa take faɗin. "Ba kyau Appiyn haramun ne! Ni ba matarka bace fa, ka tuna ni matar ɗan uwanka ne matar Yah Amin ɗinka ne fa kuma ka rigada ka sakeni wannan abunfa kusantar zinane”. Cikin fizgo magna da numfashi yace. "Wanne ɗan iskan ne ya gaya miki ke ba matata bace, Farriyyha igiyoyin aurena uku ras suna kanki har gaban abadan, ki fara karanta saƙon da nayi miki kafin ki haram tamin mallakina Please ki ceci rayuwata”. Ya ida magnar yana gyara zamansa da manna mata lollipop ɗin haɗe da jan azabebben numfashinta da ƙarfi yace. "Good garl yess! yess!! Yessss!!! my Angel please”. Yadda ya cusa yatsun hannunsa duka biyu cikin sumar kanta da sulɓinsa yasa tuni ribbons ɗinta sulewa haka yasashi rike gashin da ƙarfi ya fara sarrafa kanta up and Dawn wani irin nakasashshe kuka mai haɗe da fizgar numfashi ne ya kubce mishi. A can waje kuwa dai-dai lokacin Abba da Goggo Dada da suka iso tun bayan fitowar Salim kaɗan ne ya kuma kallon Salim da ya koma can gefe ya zauna yana mai jin wata shegiyar kunya da neman mafita akan ƴan sautin gurnanisa dake fitowa cikin rashin hafimta Abba yace. "Salim shi da su waye ne? Ko ya yarda Dr ɗin ne ke masa aiki?”. Ya ƙare maganar yana kallon window ɗakin da suke gab dashi wanda bai rufu sosai bane ya basu damar ɗan jiyoshi kaɗan-kaɗan can ƙasa sosai sai in mutum ya kasa kunnene zai iya ji, su Goggo Dada da Sadiq da Aunty Amina data iso ba daɗewa su ko kaɗan basa iya jiyoshi amma Abba da Salim ɗin suna ɗan iya tsinkayar sautin numfashisa. Ba tare da ya ɗaga kai ya kalli Abba yace. “Uhmm ehh”. Sai kuma yayi shiru. Aunty Amina na kallon ƙofar ɗakin a karo na barkatai a ƙalla yanzu 26 minute kenan da isarta itama amman har yanzu ba'a buɗe ƙofar bane yasa ta zirga-zirga haɗe da jero masa addu'o'in neman lafiya da nisan kwana shi kuwa Salim kiran Mahmoud yake tayi ba ƙauƙautawa wayar na ringing kuma ba'a ɗagawa. Acan wurin walima haka Raihana keta kiran Fariyda ba amsa, Aunty Rashida da Salam ma kiranta suke tayi shi ba amsa. Haka yasa Salma kiran Salim dan ganin har magrib ta gabato har an fara raba abun walima alamun yanzu za'a tashi. “Babe ya kake ya Appiyn Zaid da jiki? Ina Fariyda”. Murya can ƙasa yace. "Babe nayi missing naki”. Tana ɗan tura baki tace. "Nima haka amman yanzu dai ina Fariyda har an tashi walimar bata zoba”. A hankali yace. “Ita da ta fiki wayo da iya tattalin miji ai da tayi kwalliyar tazo ta nuna mijinta suna can yana sawa kwalliyar albarka, tun ɗazu sun shanyani waje kamar wani maraya mara mata”. Cikin yar dariya tace. "Da gaske suna tare tun ɗazu”. Yana juyowa ya kalli window jin sautin wasu tagwayen ajiyan zuciya masu gauraye da sakewan numfashi, a hankali yace. "Suna tare kuma in sha Allah Mahmoud ya samu lfy kenan, walima dai bazata zoba tayi jinyar mijinta”. Ƴar dariya tayi tare da masa sallama ta katse kiran. A cikin ɗakin kuwa ido ya zubawa kekkyawar fuskantar yana mai tsaida kallonsa kan pink lips ɗinta data matse na sama ta turo na ƙasa tana sheshheƙan kuka tamkar Zaitoon, tanayi tana kallon gaban abayarta da duk ya feshemata turarensa har zuwa kan fuskarta duk ya fesa mata har jikin wuyanta. Wasu tagwayen ajiyan zuciya ya fara sauƙewa wani na korar wani, sai kuma ya ƙara jawota jikinsa kissing nata ya farayi tako ina yanayi yana magna cikin narkekkiyar muryar mai cike da haƙi da sautin kuka. "Thanks my happiness jazakallahu khairan wa yatta ƙinallahu jami'an Habibti. Allah yayi miki al'barka ya miki tukuici da jannatul Firdausi”. Zamewa tayi daga ɗan riƙon da yayi mata, kanta ta sunkuyar tana ƙara kallon jikinta, ɗago kanta tayi daga kallon jikinta jin yadda yake wata ƴar dariya mai cike waraka sauƙi, salama, haɗi da samun lfy, dariya mai sautin yakeyu yanayi yana nuna fuskantar da duk ya fesheta da fitinarsa. Tunda take iya tsawon rayuwarsu bata taɓa ganin inda yayi dariya hakaba sai yau ɗin tura baki tayi tana kallon yadda dariya tayiwa fuskarsa masifar kyau maƙolloton sa dake sama da ƙasa ta kalla, sai kuma kawai ta saki kuka tanayi tana kwaɓe fuska da tura lip ɗinta cikin sheshheƙan tace. "Ka ɓata min jikina da kayana ka hanani zuwa walimar yar uwata kasani yi abinda zai jamin amai”. Ta ƙare maganar dasa masa kuka, hannunsa yasa ya fara jawota jikinsa, bubbuge hannunsa ta fara tare da yunƙurin sauƙa daga kan gadon tana faɗin. "Mutum kamar pampo ni dai Allah ya sani kaine da zunubi”. Da ƙarfi ya jawota jikinsa kan ƙirjinsa ya kwantar da ita yana mai tattare gashin kanta daya rufesu duka da hannunsa ɗaya, da sauri ta riƙo ɗaya hannun nasa kuma jin ya tattaro rigarta yayi sama dashi ya manna tafin hannun kan mararta yana ƙasa dashi. Hannunsa ɗaya yasa ya koma duka hannunta biyu ya riƙe, kana ya ƙai ɗaya hannun inda yayi niya, ido ta rufe da ƙarfin tsiya dan jin wani irin fitinennen abinda yake yi mata, ƙara cusa kanta tsakanin kafaɗarsa da wuyansa tayi murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Mutane kamar pompuna dai zai kice kema ɗin ba gashi duk kinyi liking ba yarinya kamar ƙworamar”. Innalillahi shine abinda ta iya furtawa shima a cikin zuciyarta dan yadda yake mgnar haka yake yin abinda ya tabbatar mata shi na mijin duniya ne. Kar-kar jikinta yaci gaba da rawa, ta haɗe masa da kuka da ɗan dukan ƙirjinsa da kanta. Hannunta da ya riƙen ya kuma kaiwa inda tacewa pompo da har yanzu yake fitar da fitinar data buwayesa, da ƙarfi ta fara fiffizgesa da magiya. Dira tayi ƙasa a tsakiyar ɗakin kan Turkish carpet ɗin. Dai-dai lokacin kuma Aunty Amina tayi Knocking da ɗan ƙarfi miƙewa tsaye yayi ya jawota jikinsa ya manna bayanta da kirjinsa hannunsa ɗaya na riƙe da wayarta dake ringing. Picking call ɗin yayi haɗe da mannan mata shi a kunne. Murya a saɓule yace taji tacewa Aunty Jamila. “Eh nima zan zo in sha Allah, in an ɗaura auren gobe Friday sai jibi Saturday zamu kamo hanya”. Ɗan sunkuyowa yayi yana jin Aunty Jamila na faɗin. “Eh Bashir ɗin ne ke cemin a lissafin adadin masu zuwa dan abokansa su san adadin motoci nawa zasu zo dasu na ɗaukar amarya, dan in an ɗaura auren gobe bazasu dawoba kwana zasuyi sai jibi ku taho tare.” A hankali tace. "Kin san abu da babban family gsky muna da yawa dan muma dasu Aunty Rashida mun kai mu goma waɗanda zamuzo kuma su Aunty Amarya da Mimy da Aunty Sadiya da Goggo Abu sai Aunty Kubra duk fa zamu zo”. Hannunsa ɗaya ya ɗaura kan ɗan lafeffen cikinta ɗaya kuma ya fara ɗan goge mata fuskar daya ɓata mata. “In sha Allah ba matsala akwai kekkyawan masauƙi motoci kuma zasu zo yadda zasu isa a taho a sake, zakuzo kusha sanyin Gembu”. Tana jan jikinta tace. "Allah ya kawosu lfy muje lfy mu dawo lfy”. Amin tace kana sukayi sallama. “Da izinin waye zakije Taraba? Wa kika tambaya ma tukun?”. Janye jikinta tayi da sauri ta nufi bakin ƙofar tama mance ba mayafi a kanta ga ribbons ɗinta sun sule dogon gashin ya sako bisa kafaɗunta ga jikin rigarta da yake nuna alamun aika-aikan da yayi mata duk da na fuskantar ya ɗan goge mata sai dai tana jin fuskantar a ɗaure kamar wacce aka shafawa kunu ya bushe. Buɗe ƙofar tayi tare da matsawa gefe ganin Salim ne Aunty Amina na biye dashi yasa tayi saurin juyowa ciki ganin kallon da Aunty Amina ke mata ya tuna mata ba mayafi a kanta. Salim kuwa Mahmoud da ya koma kan gado ya jawo duvet ya rufe jikinsa rib har zuwa wuya ya zuba wa ido. Ita ma Fariyda mmkine ya sata tsayawa gis a tsakiyar ɗakin ganin munafurci ido da ido ya kwanta ya wani rufe ido shi a dole bacci yake yi. Amina ne tayi murmurshi ta isa jikin gadon mayafin rigar Fariydan dake kan duvet ɗin taja ta miƙa Fariydan da tayi mutuwar tsaye dan masifar kumyar Abba da Goggo Dada da suka shigo da Sadiq, Aminace ta rufe mata kai tana faɗin.... *GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* PAGE 78 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* "Alhamdulillah jikin ya lafa ma ko har ya samu yayi bacci ko Fariyda?”. Kai ta gyaɗawa Amina murya a diririce ta gaida Abba da Goggo Dada dake riƙe da Zaitoon , Zaid kuma na hannun Sadiq. Ido Goggo Dada ta tsaida kan fatar idon Mahmoud ɗin dake nuna ba bacci yake yi ba. Salim kuwa hannunsa dake kusa da na Mahmoud yasa ya ɗan mareshi haɗi da cewa. "Mahmoud tashi ga Abba”. Cikin ƙurewar girma da zargi mai haɗe da kokonto Abba yace. "A'a barshi yayi baccinsa. Kai Sadiq ɗauki Fariyda ka maida ita gida kaga har munyi sallan magrib”. Sai kuma ya juyo yana kallon Fariyda yace. "Karɓi Zaitoon ɗin kuje ko Allah ya kiyaye hanya, Allah yayi miki al'barka”. Ido cike da kunya tace. "Amin Ya Allah”. Daga nan ta juya ta fita kamar kazar da ƙwai ya fashewa. Abba ya kalli Mahmoud sai kuma ya juyo kan Amina dake ajiye musu basket ɗin abincin data kawo musu. "Mu tafi ko Dada, Salim sai da safe Allah ya sauƙawa jiki”. Amin Salim yace, yana mai zama bakin gadon ya ɓoye ribbons ɗinta da yaga Goggo Dada ta zuba wa ido. Bayan su Abban su tafi ne. A hankali ya miƙe zaune ba tare da ya buɗe idonsa ba, Aunty Amina ta matso bakin gadon cikin kulawa tace. “Sannu Mahmoud ya jikin da sauƙi ko? ga abinci me zan sa maka, kaci sai kayi salla ko?”. Miƙewa tsaye yayi yana zura ƙafarsa cikin takalmansa, har lau idonsa a rufe numfashi mai tafe da waraka yayi haɗi da motsa lips ɗinshi kaɗan yace. “Nifa na warke!”. Ido Salim ya zuba mishi cikin nazartar ganin alamomin warakar da ya faɗan a fili dan tunda suka zo bai tsaya shi kaɗaiba dole sai ya riƙeshi kuma nan ma sai a ɗan sunkuye yake tsayuwar dafe da mararsa amman yanzu gashi tsaye ras. Amina tace. "To Alhamdulillah ai haka mukeso, in lafiya taci gaba dai wata ƙil ranar Monday za'a sallameka”. Waje ya nufa yana faɗin. "Nifa na warke kuma na gaji da Asbiti”. Daga nan ya fita tare da ja musu ƙofar, har Saida ya fita ya iya buɗe idonsa da masifar kunya ta rufeshi. Abinci Aunty Amina ta zuba ita da Salim sukaci a tare, a zatonsu wurin likita ya tafi ko masallaci, har suka gama cin abinci bashi ba labarinsa. “Salim wai ina Mahmoud ya tafi ne har yanzu shiru”. Miƙewa yayi ya nufi waje yana faɗin bari inje in dubashi, Jim kaɗan da fitarsa ya dawo yana faɗin. “Naje masallaci baya can naje office ɗin Dr ma baya nan fa, ina kiran layinsa kuma yana ringing baya ɗagawa”. Tana tattare plate ɗin da sukayi amfani dasu tace. “To ina ya shiga”. Dai-dai lokacin Hafiz ya shigo tare da Huzaifa zama sukayi kusa da maman nasu Hafiz na faɗin. “Mom ina Uncle Mahmoud ɗin ya jikin nasa da sauƙi ko?”. Amina tace. “Muma yanzu shi muke nema baya nan baya masallaci baya wurin likita. Juyawa sukayi kan Huzaifa dake cewa. "Uncle Mahmoud ai yana gida, ni na tsamman ɗaukarsu Mom mukazoyi cike da mmki Amina ta kalli Salim da shima ita yake kallo, sai kuma kawai ya kauda kai yana danne dariyar dake taso masa kana a hankali yace. "To mara lfy mara mutunci in la warke ba sallama sai kawai ya tafi ya barmu kamar wasu sakarkaru to ai hike nan muma sai muyi gida muji me zai ce mana”. Ido Ummi ta zuba musu tana kallon su Hafiz da Huzaifa dake shigo da tarkacen da suka je asibiti dashi kamarsu carpert, pillow, duvet. Kai ta juya kan Amina dake cewa Goggo Dada. "Wlh dawowa yayi ya barmu a can, mu muna can hangame da baki a zatonmu masallaci ya tafi tunda yace mana shifa ya warke, ashe gida ya dawo, mun kirashi ya zai tafi likita bai sallameshi ba, sai ce mana yayi wai to mu zauna in ya sallameshi ma dawo”. Kwaffa Salim yayi yana miƙewa tsaye yace. “Bari inje in sameshi”. Goggo Dada na dariya tace. "Kuma kun san halin mutum tunda yace muku ya warke kuma ya fita ai zaman banza kuka tsaya yi tunda kukaji haka kun san ba wani bayani zai ƙara mukuba”. Ta ƙare maganar tana miƙe tsaye tabi bayan Salim da Ummi itama Amina tana murmushi tabi bayansu. A hankali yake tafiya idonsa na lumshe hannunsa na kan mararsa yana shafawa haɗe da sauke numfashi gami da hamdalar warakar da ya samu. Murmurshi yayi haɗi da lumshe idanunsa yana kallon yadda ta kwaɓe fuska ta tura ɗan lip ɗinta na ƙasa tana kukan ya ɓata mata jiki zai sata amai a fili yace. “Zakiyi bayani ne”. Yana zama kan kujerar suna shigowa, kai ya sunkuyar har suka iso bai kuma ɗago kansa ba Ummi tace. "An sallame ka ne?”. Kai a ƙasa yace. “Na warke”. Goggo Dada na murmushi mai cike da nunawa Ummi kinga gskyar abinda na gaya Miki ko tace. "To Alhamdulillah Allah ya ƙara lfy”. Amin yace yana latsa wayarsa. Salim ya watsa mishi harara yace. “Ai duk gaggawarka sai ka jira sai Dr ya sallameka kafin ka tafi”. Da sauri Amina tace. "Wai mutum baida lfy bazai tsaya a kula da shiba.” Ba tare da ya kalli kowaba yace. "Lau nake, me zan tsaya sai sun sallameni dama me sukayi min”. Juyawa Ummi da Goggo Dada sukayi suka fita suna faɗin Allah ya ƙara sauƙi, Amina ta mara musu baya. Shi kuwa Salim ƙasa yayi da murya yace. "Kai baka da mutunci ko na asi sai ka kunya mutum kai ko a jikinka”. Harara ya watsa mishi ya kishingiɗa kan kujerar yana latsa wayarsa haɗe da sauƙe ajiyan zuciya akai akai. A can gidan Baba Malam kuwa. Tana shiga part ɗin Aunty Amarya ta wuce, cike ta samesu a parlour suna ta sallan magrib da alamun basu jima da dawowa wurin walimar ba, kai tsaye bedroom ta wuce ta faɗa kan gado. Sadiq dake biye da ita a baya kuwa Salma da ta idar da salla ya miƙawa yaran ya juya ya fita. Da sauri Saddiqa data fito daga bathroom ɗin Aunty Amarya ta zauna bakin gadon tana kallonta cikin mmki tace. “Subahanallah Fariyda kuka kuma? Ya jikin Mahmoud ɗin ne ya rikice”. Ba magna sai sheshheƙan kukanta da yake fito mata daga ƙasan zuciyarta. Aunty Rashida dake salla a gaban Wordrobe ne tana sallamewa ta juyo kansu tana faɗin. "Fariyda meke faruwa ne”. Kuka take ba magna, Salma ne ta shigo riƙe da yaran tana faɗin. "Hmmm manyan ma'aurata naku salon na dabanne, wato shine kuka meda min mijina mai gadinku kuka barshi da abin kunya”. Kai ta juyo ido cike da hawayen takaici ta watsa mata harara. Dariya mai haɗe da ƴar shewa tayi ta zauna kusa da Saddiqa dake tambaya lfy kuwa. "Lfy lau Aunty Saddiqa ku kwantar da hankalinku Yah Salim yace min tana zuwa ma Appiy Zaid kam ya warke garau harma ya sallami kansa yanzu haka suna gida, tunda maganin cutarsa taje”. Sabon kuka ne mai cike da mololon baƙin ciki ta kuma fashewa dashi. Aunty Rashida ta zauna kusa da ita tana ɗan dafata tace. "Fariyda me haka kefa ba yarinya bace.” murya cike da takaici tace. "Aunty Rashida ya sakeni fa kuma ya dawo yana”. Sai kuma tayi shiru tana goge lips ɗin, ganin yadda Saddiga ta zuba mata idone yasa tayi ƙasa da kanta a hankali tace. “Aunty Saddiqa meyasa zai min haka tunda yasan ya sakeni ai ba sauran hallaci koda na kallonema a tsakaninmu kuma yasan kafin ya sakeni ba idarsa a kaina”. Da sauri Salma tace. "Wai dan Allah kinma kuwa san menene saki da kuma abinda shi ya rubuta miki”. Miƙewa zaune tayi tana faɗin. "A gaban Babanshi da Malam yace ya tura min kuma ga nan text message ɗin nasa ai yana wayar”. Aunty Saddiqa ne tace. "To kin karantane? Waima saki nawa ne yayi miki?”. Kai ta jujjuya hawaye na zuba tace. "Ni ban karantaba tunda dai yace musu ya tura min ai shike nan”. Rashida ne ta ɗanyi wani makirin murmushi tare da cewa. "Ikon Allah to kuma yanzu me yayi miki kike kuka”. Cikin suɓutar baki tace. "Matseni fa yayi yasani yi masa suckin....”. sai kuma tayi saurin rufe bakinta da hannunta duka biyu ta kife kanta kan guiwowinta hawaye na silalo mata, da sauri Saddiga tasa hannu ta jawo hand bag ɗin Fariyda tana faɗin. "To wlh Mahmoud ba saki ya rubuta mikiba, tunda dai kin sani shi ba jahili bane, ke ashema duk abinda akeyi bakima karanta saƙonsaba”. Tana zaro wayar tana kallon Rashida dake cewa. “inma sakine da alamu dai ya maida ita wanima bai sani ba, lallai akwai daru tsakanin su Abba da Baba Malam da Mahmoud in basu bashi matarsaba zai kunyatan' masu kunya”. Da sauri ta miƙawa Fariyda wayar tana faɗin kinga ma gashi yana kira”. Kai ta kauda tana sauƙe ajiyan zuciya. Amsa kiran Saddiga tayi ta manna mata wayar a kunnenta murya can ƙasa tace. "Ke kiyi magna ki saurari me zai ce miki”. Ido ta rufe tana ƙoƙarin danne kukan dake son taso mata haka yasa ta sheshheƙan. "Farriyyha har yanzu kuka kikeyi?”. Ya faɗa da narkekkiyar muryar, cikin kubcewar kuka tace. “Ba kai bane”. A hankali yace. "Nine me”. Tana lumshe idonta tace. “Ka sani ai, kasan abinda kasa nayi maka ba kyau, kuma bana so, kuma Wlh Allah zai saka min”. Cikin cikar kamala da darajar isasshen namiji yace. "Farriyyha ke kin fi son in bada jikina ga wasu ƙazaman kafuran banza, suyi min abinda ke ya cancanta kiyi min duk duniya kece kika halattarmin”. Tura lip ɗinta na ƙasa tayi cikin shogoɓeɓiyar muryar kukanta tace. "Ka ɓata minjikina fuskata kamar an shafa min kunu har wuyana fa kuma kalmar zanyi amai”. Wata shegiyar kunyace ta rufe Saddiga har tasata rufe kanta dan suna ɗan jiyo mgnarsa can ƙasa yace. "Da kin tsaya ai zan wanke miki, amman dai bakiyi aman bako”. Da sauri Salma ta koma can baya tana jijjiga Zaid ita kuwa Fariyda data mace dasu a wurin a hankali tace. “Eh banyi ba”. A hankali yace mata. "Ai ya shiga kenan yarinya bazai fitaba, kin samu tabaraki ai ga lada”. Fuska a kwaɓe tace. “Harda rigata fa sabuwa duk sun ɓaci”. Kai ta jujjuya kamar tana gabanshi jin yana faɗin. "Kin yi sallane”. Murya can ƙasa har suma basa jinta tace. "A'a ai sai nayi wanka na canza kaya”. Cikin bada umarni yace. "Okay to tashi kije kiyi wanka kincanza kaya kiyi salla ko”. A hankali tace. "Toh”. Jin ya katse kirane yasa Saddiga cewa. "To mu dai ƴan kallo tun yanzu mun fara ji da ganin abinda ya girmewa tunaninmu da alama kuwa wlh Abba da Malam da nufi sukayi horaku sukeso suyi kusan darajar junanku dan haka bakinmu alekum”. Bathroom ta wuce ba tare da tace musu komai ba. Su kuwa dariya sukayi tayi suna kitsima ya lamarin ya kasance. Washe gari ranar jumma'a aka ɗaura auren Raihana da Bashir ɗinta. Ranar kam gidan yafi kullum cika, bayan an ɗaura auren ne yan uwa maza na jiki suka rinƙa shigowa sunayi wa Mamy Allah sanya alkhairi ya bada zaman lfy ango da abokansa ma suka shigo akayi ta hotuna. Kusan a tare Yah Farooq da Yah Muhajid suka shigo, sosai hannunsa yayi sauƙe duk kumburin ya ɓace sai dai hannun ba ƙarfi, sai bakinsa da har yanzu yake kumbure kuma har lau da wawulumon sa giɓin ahoƙara biyu na gaba, da ba'a saba dan raunin da bai gama warkewaba. Hotuna sukayi tayi su yasu cousins mazansu da matansu anan Mujahid ɗin ke ce mata in sha Allah dashi za'aje Taraba zai samu driver shi da ita da yara zasu tafi a sake. Cikin kwaɓe fuska tace. "Yah Mujahid baka gama warkewa bafa, kuma ni da Aunty Saddiqa da Rashida da Salma muna son mota ɗaya”. Ta ƙare maganar tana kallon hannunsa cikin tausayawa. Yana kallon Salma da Rashida dake kwashewa da dariya duk san da yayi magna suna hango wawulumon sa yace. "Sai kuyi ai”. Sai kuma ya maida kansa kanta yace. “Ai yadda kikeso haka za'ayi zan nemi babbar motar da zata ɗaukemu sai mu tafi dasu, muje suyi ta dariya har cikinsu ya ƙulle”. Wuraren ƙarfe sha biyu na dare hira suke yi suna shirya kayan da zasu tafi dasu Taraba. Saddiqa ne ta miƙawa Raihana mug ɗin damu hakama Fariyda. "Ni fa wlh na gaji da wannan shaye-shayen”. Fuska a haɗe Saddiqa tace. "Kuma wlh sai kun ƙarasa shan dan bazanyi asarar kuɗina ba.” Ajiye mug ɗin tayi tana faɗin. "Ni baku san matsalata ba, bare ace mgninta aka bani, ni da ace ana zuwa asibiti a buɗa mutum da shi zanje amin”. Ledan da duk abubuwan cikin sun ƙare dan ta zage da naci tasa duk sunci su sha daka da gumbuna da dahuwa da su tsumi duk kaɗan kaɗan ya rage, ɗan guntun ta miƙawa Salam haɗe da cewa. "Gashi ke ki ƙarasa wannan ko kina da guntun naki”. Amsa tayi haɗi da cewa. "Eh ina da ɗan saura kaɗan wannan fari mai kamar suger nan menene ma sunanshi”. Adda Nana da itama ta tura kuɗin an mata haɗine tace. "Daɗi har maɗiga ko”. Da sauri Salma tace. "Eh shi ni nawa ya kare dan ya zubene garin buɗewa kuma ina jin dadinsa dan wlh tun ran forko da nasha wahala ban kuma jin zafiba da ina amfani dashi”. Saddiga ne ta fito da ƴan robobin guda biyu tana faɗin. "Eh ai gana Raihana gana Fariyda ke Fariyda nakinma shine wannan mai yawar sai ki ɗan ɗibawa Salma”. Ta ƙare maganar tana miƙa mata robar, amsa tayi tana kallon Raihana ma data amshi wanda aka miƙa mata a hankali tace. "Masu maganin mata suyi ta cin kuɗinku a banza”. Da sauri Salma tace. "Ke wlh zakisha mmki kin san Allah wannan yar robar da abu kamar sugar nan ki adanashi zai miki amfani musamman ke da kike da matsalar tsukewa kuma ga sanyi nan kin san lokacin sanyi jikin mata na bushewa na rantse miki da Allah in kin sashi bazaki ƙara jin zafiba bare ki kuji mijinki ke keda kankifa zakiga sauyi kuma wlh ɗan mitsilili zakisa yana da masifar sauƙar da ni'ima sha yanzu magani yanzu ni bani in ɗibi nawa”. Adda Nana tace. "Sosai ma kuwa dan wlh nima kusan irin kine kuma wlh tunda na fara aiki dashi lfy lau”. Aunty Rashida tace. “Ke wandafa yace babu wlh ƙaryane bai nema bane, na rantse miki da Allah daɗi har maɗiga duniya ne in dai matsalarki jin zafi sabida a tsuke kike ko rashin ni'ima to kina sashi irin kamar bayan sallan la'asar wlh ranar ke kanki zakiji abinda baki taɓa jiba” Aunty Aisha ne tace. "Wai dan Allah nawane ni dai nasan banda juriyar shan magani amman shi tunda matsine kuma na ni'imane zan saya nawane”. Adda Nana tace. "10k kacal fa yar robar, kuma sai ki kusan shekara kina aiki dashi”. Fariyda tace. "Toni fa ta ya zan sashi”. Adda Nana tace. "Tashi zo nan in gaya miki yadda zakisa ki saka yanzu wlh ke da kanki zakisha mmki zaki gaskata mgnarmu”. Ido ta zuba mata har ta gama mata bayani yadda zata sashi sai kuma ta kalli Saddiqa dake cewa. "Tashi kije ki saka zaki tabbatar maganin mata ba ƙarya bane yarinya gata nake miki kuma sai kunmi godiya da addu'a daku da mazanku”. Cikin son tabbatar da yadda suke koɗa kayan ne ta shiga bathroom tana tunanin eh jiya mafa tasha mmki da abinda Mahmoud yace mata pompo kuma tabbas data dawo tada pants ɗinta na tabbar mata da abinda yace mata waima yarinya kamar ƙworama numfashi ta fesar a hankali tana tuna baya ko da Yah Amin wani lokacin sai da taimakon yawunsa daga baya wani abun ya saya yake sa mata shine take ɗan iya jurewa taji ba zafi amman kwanan duk in ta cire pants sai taga fanshi a fili tace. "Shine duk maganin ya jamin shi kuma harda cemin ƙworama ya ɗauka ni jarabebbiyace irinshi to ni mema ruwana dashi”. A nan cikin ɗakin kuma Aunty Kubra ne tace. "To mufa da girma da yawan haihuwa yasa muka fara ɗan sakewa me zamu saya”. Aunty Sadiya tace. "Ciccibi yana haɗe mace sannan kaca-kaca shima na tsuke macene ci akaye da dabino, akwai kuma garin maɗi shima na tsukewane akwai gumar cikowa akwai dahuwar kaza da akeyi itama ta tsuke macene ke dai in kin mata bayani iya kuɗinki iya shagalinki”. Ta dire mgnar tana kallon Fariyda data fito bathroom tana ɗan yamutsa fuska tace. “Ni ko yatsarma da zafi na dai sa kam”. Salma tayi kwaffa haɗe da cewa. "Inama Allah zai kawo Appiyn Zaid yau zuwa gobe ko jibi zaki san maganin mata ba ƙarya bane gashi kin tsumu kuma ga wannan da kikasa Allah zafi dai kam zakiji babu sai d...” dukan da Adda Nana ta kaimata ne yasa tayi shiru tana rufe ido. Nan dai suka fara shirin bacci ganin har ƙarfe biyu tayi. Washe gari tunda sukayi sallan asuba duk masu tafiya suka fara shiri suka kikkimtsa komai, ƙarfe shida dai-dai motocin duk suka iso harabar gidan, a ƙalla mota goma, mutum bibbiyu a baya sai gaba driver da abokin aggo ɗaya, sai Prado ta amarya ita da Goggo Abu sai Zainab da Humarai. Da sauri Sadiq ya matso kusa da Fariyda dake buɗe marfin motar kusa da ita yace. "Aunty Fariyda ke gacan motar da zaku shiga ai”. A hankali ta juyo tana kallon luntsumemiyar Hillux black color mai tintek sai ƙelli da sheƙin sabunta takeyi, murmushi tayi tunowa da yadda sukayi da Yah Mujahid ita tama manta Allah sarki ashe shi bai manceba, cikin farin cikin son tafiya a Hillux ta buɗe marfin motar da Aunty Saddiqa da Rashida suka shiga tana faɗin. “Aunty ku fito gacan Hillux Yah Mujahid ya kawo mana a ciki zamuje tafi daɗin tafiya.” Salma dake gefenta rungume da Zaitoon ne ta nufi Sadiq tana nuna musu box ɗinta dana Fariyda, ɗauka yayi yana isa kusa da motar aka buɗe mushi but ɗin ta, ya sakasu, na Aunty Rashida da Saddiqa da suke haɗe ya ɗauko yazo yasa a but ɗin gefen motar ya dawo ya buɗe back seat yana faɗin. "Bismillah Aunty Saddiqa ku shiga, kunga fa wasu har sun tada mota. Kai ta gyaɗa kana suka shiga ita da Rashida, Salma ta miƙa musu Zaid da Zaitoon kana itama ta shiga motsawa tayi da nufin shiga bayan sai kuma ta tsaya ganin Sadiq ɗin ya rufe ƙofar ya buɗe front seat yana nuna mata yace. "Bismillah ke shiga nan dan karku matse a bayan”. Matsowa tayi ta shiga ta zauna tana gyara zamanta ta juyo kanshi da sauri dan turarensa ya tabbatar mata wayene shi sai kuma ta zuba wa Sajensa ido cikin mmki take kallon shi sama da ƙasa ko a bacci aka tasheta ai zata gane shi a ko wanne yanayi ta ganshi. Shi kuwa Mahmoud kanshi na sunkuye yake mata wani irin muradedden kallon gefen ido sai kuma ya ɗan juyo kaɗan girarsa ɗaya ya ɗaga mata haɗe da........! Assalamu alaikum jama'a ta jama'ar arziƙi fatan muna lfy ya gida da yaranmu. Matan alkhairi mata masu duniya, akwai garaɓasa fa ta musamman da na watannan na maulud promo haɗine na musamman kashi da ban da ban, akwai naku na manyan mata, da kuma amare bazaaawara ko budurwa, da masu joge ɗanyen jego ko barden jego. 08069423567 gata inda zaku yi min magna ta WhatsApp, Set ɗin kayana mataki biyu ne. Na forƙo daga 40k ne zuwa ƙasa shine ƙananan 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k Akwai Maganin Infection sadidan yar uwa ba haufi, shi kuma set 10k. Sai kuma manyan set ɗin hajia taho kiji daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k 130k 140k sa sha kundum uban makiya 150k ne yar uwa. Haɗine na musamman. Kana akwai kayayyakin turaren wuta dasu Humra da kulacca suma haka farashinsu yake. Idan kin sayi kaya in dai set ɗin kayanki yakai daga 50k 60k 70k 80k zan biya miki rabin kuɗin Delivery, daga 90k 100k 120k 130k 140k 150k to free delivery ne, Ni zan biya Miki. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 79 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* A hankali ta lumshe idonta fuska a yamutse ta buɗe idon ta tsaida kallonta kan fuskarsa da Saka nose maks ga baƙin glass ɗinsa. cikin mamaki ta juyo kan Sadiq sai kuma ta jingina da kujerar dan ganin Sadiq ya maida ƙofar ya rufe yana faɗin. “Allah ya kaimu lfy”. Baba Malam dake gabansu yana ta jero musu addu'o'in isa lfy da neman kariya ta zuba wa ido, tana amsawa da amin kamar yadda duk Aunty Saddiqa suke amsawa a hankali motocin suka fara fita gidan, shine mota ta huku data fita, yana fita Motar Mujahid na shiga shida Yah Farooq da dake kallon motar dasu Zainab ke ciki ɗan kaucewa saura motocin dake fitowa yayi. A jere suka biyosu a baya. Zuciya cike da mamaki take kallonsa tamkar taga sabon halitta ta yaya akayi yasan yanzu zasu tafi? ta ina ya shigo? Malam ya sani kuwa? Me yake nufima to?. Su Aunty Saddiqa kuwa da basu gane shiba shiru sukayi, sai Zaid ne ya zame ya isa jikin seat ɗin Mahmoud ɗin yana leƙo fuskarsa yace. "Appiy”. Ya salam shine abinda Aunty Rashida ta faɗa a ranta, Aunty Saddiqa kuwa ƙasa tayi da kai ganin Zaitoon ta rarumo Zaid ta tsaya kusa dashi tana faɗin. Owowo Appiy!”. Ɗan juyowa yayi yana shafa kansu cikin so da kulawa yace. "Hello my happiness kunyi missing Appiy ko?”. Da sauri duk suka miƙa mishi hannu suna ƴar dariya harda kerketawa. Jawosu gaba yayi, maƙale masa wuya sukayi Zaid ta gaba Zaitoon ta gefen kafaɗarsa, yana kissing Cheek dinsu ya ɗan kalli Aunty Saddiqa da tayi kamar bata cikin motar yace. "Our Aunty Barka da safiya”. Da sauri ita da Rashida sukace. "Barka dai Appiyn Zaid yasu Abba da Ummi ya ƙarfin jiki”. A taƙaice yace. “Alhamdulillah”. Salma na gyara riƙon wayarta da take magna da Salim tace. "Appiyn Zaid ina kwana ya jiki”. Ba tare da ya kalletaba yace. "Alhamdulillah”. Cikin girmama kai da kunya Saddiga tace. "Appiyn Zaid ka shiga ɗawayyinia damu kai da ba isashshen lfy ba zakayi Long journey damu Form Kano 2 Taraba ai tafiyar bata wasa bace”. Yana kallon titin yace. “Ba komai Aunty Saddiqa, Allah ya kaimu lfy”. Amin sukace baki ɗayansu. Daga nan ba wanda ya kuma magna sai danna waya shi kuwa gyara zamansa yayi da kyau yaci gaba da driving cikin iyawa da ƙwarewa, ita kam Fariyda har lau ko ƙala bata ce masaba, sai wayarta take jujjuyawa a hannunta. Ido ya ɗan zuba mata fakaice, jin alamun yana kallonta ne yasa ta ɗan juyo kanta, ganin wani irin shu'umin kallon yake matane yasa tayi ƙasa da idonta haɗi da tura ɗan lip ɗinta tace. "To ina kwana”. Yana miƙa mata Zaitoon data fara gyangyaɗi yace. "Sai na roƙa ko”. Amsar Zaitoon tayi ta miƙa Salma tana cewa. "Ke gasu karɓi saida nace zan barsu a gida ai kika wani nace kika addabeni sai in ɗaukesu harda su Aunty Saddiqa na tayaki”. Amsar Zaitoon tayi tana murmushi haɗi da ƙara yin ƙasa da muryarta tace. "Wallahi babe Appiyn Zaid ne gashi nan dashi muke tafiya”. Tayi mgnar can ƙasa ko Aunty Rashida dake kusa da ita bata jitaba. Shi kuwa Salim dariya yayi yace. "Hmmm lallai kam na yarda Mahmoud ɗan air ne na mijin duniya”. Shi kuwa Mahmoud baki ya ɗan taɓe yana gyarawa Zaid kwanciya a jikinsa yaci gaba da tuƙi. Aunty Saddiqa ne ta ɗan ɗago kanta ga mamakinta har sun iso Wudil cikin mutuntaka tace. "Appiyn Zaid kawoshi nan, kana driving kuma ga yaro a ƙafa”. Fariyda tayi saurin sunkuyowa ta ɗaukeshi ta miƙawa Aunty Saddiqa. Gyara mayafin tayi dare da musukutawa ta gyara zamanta ta ɗan karkace gefen jikin marfin motar saboda masifeffen sanyin Ac daya kwarara musu a motar, ga kuma sanyin hunturu na December to January da ya rufe weather da hazo. Cikin ƙwarewa ya wuce motoci ukun gabansa dan gudun Hillux ɗin ya zarta nasu. Numfashi mai sanyi suka fesar a tare lokacin da ya kunna musu sautin karatun Alqur'ani mai girma na Sheikh Afif Muhammad Tajj cikin suratul Baƙara. Rashida Charting takeyi da Khadijah tana faɗa mata sufa Mahmoud ne yazo kawosu sune a cikin Hillux nan. Aunty Saddiqa kuwa jingina kai tayi jikin kujerar tana bin sautin karatun Alqur'ani mai girma. Ita kuwa Salma har yanzu waya take yi da Salim. A ƙalla tafiyar awa biyu ana uku sai gasu a Jigawa. Time Fariyda ta duba sun taso ƙarfe bakwai dai-dai na safe yanzu tara da rabi gasu cikin Jigawa. Ɗan juyowa tayi tana kallon motar su Raihana da take bayan tasu, sai kuma sauran da suke can ɗan baya. Shigarsu ɗan gargadar ne yasa duk suka ɗan gyara zama duk da ba wani jin gargadar sukeyi ba. Juyawa yayi ya ɗan kalleta, sai kuma ya maida hankalinsa kan titin, ɗan ronƙofowa yayi ta kanta, hannunsa yasa ya jawo seat belt ido ta ɗan rumtse lokacin da ya ɗan kafa guiwar hannunsa kan caɓɓullenta. "Ahshhh Appiyn zafi fa”. Ta faɗa cikin sasssyan sauti. Da sauri ya ɗan janye hannunsa yana saƙala mata seat belt ɗin kanshi na kusa da kafaɗarta bakinshi ya ɗan manna da kunnenta a hankali yace. "Ki zama jaruma mana, me na wannan rakin, muryar nan da ashhhhhhhh zasu sa in saki siteri fa”. Baki ta ɗan tura a hankali tace. "Allah da zafeeh fa”. Ta faɗa tana rau-rau da idonta. Hannunshi yasa yana shafa kanta yace. "Oh so Sorry”. Aunty Saddiqa kam zuwa yanzu ji take kamar tayi naso a cikin motar, Aunty Rashida kuwa murmushi tayi tana gayawa su Aunty Khadijah duk motsinsu a charting da sukeyi. Salma kuwa ɗan guntun video tayi musu ta turawa Salim tana cewa kaga zahiri ko. Ƙara manna gefen fuskantar yayi da nasa a hankali ya fara goga sajensa kan wuyanta murya can ƙasa yace. “Har yanzu yana zafi?”. Ya ƙare maganar yana yin ƙasa da hannunsa kan caɓɓullenta ya fara shafawa cikin raɗa yace. "Sorry ya bari ko”. Tana gyaɗa mishi kai haɗi da janye jikinta ta ɗan ture kanshi daga kafaɗarta tace. "Appiy kalli gabanka driving kakaye fa”. A hankali yace mata. "Toh ya bar zafinne?”. Da sauri tace. "Eh ya bari”. Madadin ya kalli gaban titin sai ya sunkuyar da kanshi yana kallon kan Papi ɗinsa da yake bayyana masa cikar lfyarsa”. Fuska ya ɗan tsuke kamar bashi ba ya kuma ci gaba da tuƙin. Shiru sukayi ba motsin komai sai gudu da yake tsulawa, a ƙalla awa biyu kiran Aunty Sadiya da ya shigo wayarta ne ya katse musu shirun. "Ke wai ku kuna ina ne kam”. Aunty Sadiya ta faɗa. Tana kallon Aunty Aisha dake gefenta a hankali tace. "Muna kusa da ku ai kune a bayan su Raihana ko”. Da sauri tace. "Mujahid ɗin ne yazo da wannan uban Hillux ɗin ya ɗaukeku, ni baki gayyaceni ba ai da nima nan zan shigo”. Ƙasa tayi da murya tace. "Ba shi bane bafa. Appiyn Zaid ne”. Dariyar shaƙiyanci da Aunty Sadiya da A'isha sukayi ne yasa ta katse kira tana tura lip ɗinta na ƙasa juyowa tayi kanshi jin yadda yaja numfashi haɗe da yin miƙa, harshensa ya ɗan zaro haɗe da karkaɗawa a hankali yana ɗaga mata gira alamun. “Ya dai”. Kauda kai tana ƙara rufe jikinta. Kai ya jinjina yana mai ci gaba da tuƙinsa, su kuwa a baya kai baka ce da mutum bama, kunyar shiga motar surki tasa duk sun takure, Salma ce ke ta famar waya da Salim ɗinta suna gulmarsu Fariyda. A hankali ta juyo ta kalleshi lokacin da suka iso Darazau dara birnin bauchi, cikin ƙosawa da masifeffen sanyin da tsuma tace. "Appiy a kashe Ac nan mana, sanyi har cikin ƙashi nafa”. Kallon baya yayi ta mirror a hankali yace. “Su ai zasuji zafi”. Ya ƙare maganar yana zare suit ɗinsa ya miƙa mata haɗi da cewa. “Sa wannan”. Sanyin da takeji ne yasata amsa ba musu, hannunsa yasa ya ɗan karkarta akalar mafesar sanyin gefe kaɗan. Sai kuma yaci gaba da driving yana kallon time har sha biyu ta kusa, cikin kamala yace. "Aunty mu tsaya anan kuyi breakfast ko sai mu shiga Gombe”. Cike da kamala Aunty Rashida tace. "A'a mu ƙarasa cikin Gombe zaifi mun ƙara rage tafiya”. Yana ƙara taka motar yace. "Okay”. Salma ne ta matso ta miƙa mata waya tana faɗin. “Fariydah Yah Salim na mgna”. Amsa tayi cikin Muryar da ta fara disashewa alamun mura da sanyin AC ya sakarmata tace. "Hello Uncle Salim ya gida”. Yana dariya yace. “Gida dai kam da daɗi kin ɗauke min mata kin ɗauke min ɗan uwa”. Cikin sanyin muryar muran daya rabke mata murya tace. "Kahuta da masifa ai yau sai dai yayiwa titi faɗan gashi sai fesa gudu yake yi kamar zamu tashi sama”. Da sauri yace. “Ai shiyasa Abba baya barinsa yayi driving ɗin Long journey dan gudu da yake yi kuma ba damuwarsa bane yana gudu in yaji bacci yace muku zai yi na 5 to 10 minute kuma fa yana tuƙin dan haka kisa masa ido sosai da kinga ya jingina kai da seat yayi shiru to tadashi, dama shi yasa nace a baki waya”. Cikin gamsuwa dan ta sanshi farin sani da bacci in yaga dama a tsayema bacci yake yi, haka yasa tace. "In sha Allah zan kula”. Yana dariya yace. “Bashi wayar”. Fuska ya tsuke lokacin data miƙa masa wayar yace. "Baka da number tane”. A hankali ta miƙawa Salma wayarta, jin wayarsa na Vibrating Fariyda tace. "To ya kira ka ai”. Yana kallon ya amsa wayar. "Dan Allah ka kulla da irin tuƙin da zakayi ka daiga ka kwashe mana mata a mota, wlh da nasan can zaka tafi da na bika yau kwana nawa ka rabani da Madam sannan ka zille kabi taka ni ka barni da rungumar pillow dan haka ka kula da tuƙi ka dawo mana da matanmu lfy karkayi bacci a mota”. Kwaffa yayi a ranshi yace. "Ina wannan mayataccen zai barni in samu natsuwar bacci ya addabeni da tsallen zalama”. Ya ƙare maganar zucin yana kallon Papi ɗinsa, a fili kuwa tsaki yaja tare da cewa. "Kayiwa Sulaiman wannan bayanin”. Daga nan ya katse kiran. Shi kuwa Salim shiru yayi yana nazartar kalamansa murmushi yayi dan in ta kintata dai-dai to zai tasa Sulaiman ne tafiyar. Ƙarfe sha biyu da rabi suka isa cikin babban birnin Gombawa ɗiban fari ba'a kwana dasuba a tashi dasu Gombe doma. A tare suka sauke numfashi mai cike da salama da nishaɗi lokacin da suka shigo cikin City Star Restaurant din Gombe. Abubuwan da akayi ta dire musu suka zubawa ido ganin sai ƙaro wasu akeyi ne yasa Aunty Saddiqa saurin dakatar dasu. Shi kuwa Mahmoud da bai buɗewa Fariyda front seat ɗin ba ya hanata fita, har Saida su Raihana suka iso wanda dama motarsu ke manne da nasu bamba to bamba, bayan duk sun shigane, ya buɗe mata yana, hannunsa ya miƙo mata dan ɗan tudun motar kauda kanta tayi ta sauƙo tana tura baki, hannunta ya kamo baya ya dawo ya buɗe but din motar, basket ɗin da Aunty Amina ta haɗa mashi tun ƙarfe huɗu na asuba da ya fito masallaci yaje ya amsa ne ya ɗauka. Cike da mmkin lamarin ƙyanƙyamin shi ta bishi a baya dan hannunta da yake je. VIP side ɗinsu na matakin ƙarshen suka shiga, ajiye basket ɗin yayi, yana sauƙe numfashi yace. "Farriyyha yunwa”. Dai-dai lokacin Sulaiman ya shigo, ɗan miƙewa yayi yana kallon Sulaiman ɗin, da sauri Sulaiman ɗin ya ƙaraso inda yake side hug suka yiwa juna cikin so da shaƙuwar jini, kafaɗar Sulaiman ɗin ya ɗan buga sai kuma ya miƙa masa car key ɗin nasa yana faɗin. "Kazo da shiri ai ko, ga key ka kwashi box uku ka bar ɗaya Pink collar ɗin na, sauran ka maidasu motarka”. Murmurshi mai cike da jinjinawa ƙarfin halin Mahmoud Sulaiman yayi yana kallon Fariyda yace. "Kinga mijinki zai maidani driver ko, ni ban san da tafiya ba, ban shirya mata ba, ga aikin yamin yawa a office ya kuma ce dole in zo in ɗauki su Aunty Saddiqa a motata mu tafi Gembu membila”. Cikin mmki take kallon shi, cike da alamun tambaya gashi taji yace a bar mata box ɗin a motarsa. Ɗan buge ƙeyar Sulaiman yayi yace. "Kaje ka shiryasu, kazo ga lunch Mom Hafiz tayi mana”. Murmurshi yayi ya juya ya fita. Ita kuwa Fariyda ɗan gyara zama tayi tana kallon shi dan murar da tayi mata kamun gaske yasa muryarta disashewa. gashi sai atishewa taketa fesawa. Basket ɗin ya tura mata gabanta yana kallon yadda ta turo leɓen ƙasa, murya a disashe tace. "Nifa tare dasu zan tafi”. Fuska ya tsuke cikin bada umarni yace. "Ki samin abinci”. Plate ta zaro ta fara zuba mishi abincin. Jawo plate da bowl ɗin yayi gabansa ya fara ci, ido ta zuba mishi tana kallonsa kamar ta samu madubi. "Akwai abinda na sace mikine kike nemansa a jikina”. Ya tambaya ba tare da ya ɗaga kaiba, baki ta tura a hankali sai kuma tayi saurin kauda kanta dan atishawar data zomata. “Kiyi ta kallon mutum ba tausaywa kina tura wannan ɗan lip ɗin dan neman tsokana, in ance miki mayya ki fasarrashi ta wani wurin da ban ki kama kuka, bayan duk kin lashe zuciyar mutum.” Ido na cikowa da kwalla tace. "Ni dai ba mayya nace, kuma ni ban kalleka ba, mema zan kalla a jikinka”. Ɗan ɗago kanshi yayi yana kallonta sai kuma ya jawo hannunta ya ɗaura kan mararsa a hankali yace. "Shi zaki kalla mana kinyi missing nashi”. Da sauri ta fizge hannunta haɗe da kefe kanta kan table murya a ɗan disashe tace. "Bana so”. basket ɗin ya tura mata cikin kwaikwayar muryarta yace. "NI ina so, kuma dole sai an bani in anƙi inyi Allah ya isa kuma an san dai Allah ne yache a bani ko a shiga wuta”. Kuka ta fara cikin sanyi tana ɗan bubbuga sawunta kaɗan. A hankali ya ɗaura hannunsa kan fuskarta yana shafawa cikin tattausan lafazi yace. "Yi shiru in sha Allah wuta bata da rabo a jikinki, kici abinci, daga nan mu da tsayuwa sai a Taraba wata ƙil kuma zamu kai 6 to 7:00 pm kafin mu isa”. Tana longwaɓar da kai tace. “Bazan iya ciba, mura ya riƙe min wuya”. Wayarsa ya ɗan zaro yayi rubutu kaɗan ya maida ta ajihu, jim kaɗan aka kawo mata zazzafan ferfesun kaza da yaji yaji da citta, kanamfari sai kamshi yake bazawa. "Tura mata kusa da ita yayi, yana amsa kiran Yah Nasir daya shigo. “Alhamdulillah Yah Nasir muna cikin Gombe, in munyi salla zamu wuce”. Sai kuma ya ɗan yi shiru yana kallonta yace. "Muryarta bata fita mura ya kama mata wuya, wanne maganin ya kamata a saya mata?”. Kai ya jinjina haɗi da cewa. "Ok to ba matsala Yah Nasir sai anjima”. Daga nan sukayi sallama, duk yadda ta kai ga son cin abinci abin yaci tura. Shigowar Sulaiman ne ya miƙa mishi basket ɗin ɗaya side ɗin in da Raihana da angonta suke ya shiga. Bayan sun gama komai, sunyi salla. Suka fito a tare, Aunty Saddiqa dake waya da Adda Nana tace. "Tab ai mu a wani Restaurant din muka tsaya amman muma yanzu mun fito. Suka ƙare maganar suna shiga motar Mahmoud ɗin. Itama Fariyda da sauri ta shiga a ranta take cewa. "Bari mu ga dai iya tsaurin idonshi ko zai zo ya koresu a motar san ne sarkin marowatan mota”. Salma dake bakin ƙofar ya kalla a fakaice sai kuma ya ɗan juya yana kallon Sulaiman da yake ta kallon Humaira da zata shiga motar amarya murya a dake yace. "Mrs Salim ga motar Sulaiman zai rakamu nan kamar kun matsu”. Da sauri Aunty Saddiqa ta buɗe side ɗin da take tana faɗin. "Nima zan koma can”. Aunty Rashida ma ajiye Zaitoon tayi kusa da Zaid da Aunty Saddiqa ta kwantar tace. "Eh gskya bari muje can”. Suka nufi motar Sulaiman ɗin suna dauƙe ajiyan zuciya ko ba komai zasu sake. Da sauri Fariyda tace. "To ke Salma shiga nan ɗin”. Kai ya jujjuya ido a tsaye yace. "A'a taje can”. Dariya Salim dake jin duk abinda suke cewa yayi yace. "Babe je motar Sulaiman dan wannan yau babu sarki sai Allah ko ta ina bazai ɗaga ƙafa ba ku barshi da matarsa”. Murmurshi tayi ga juya.... Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma sdw, da dai sauran abubudann ban lissafa Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala 6 ne na sha kala huɗu ne sha da kumu tea jiƙawa dantafasawa, na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da basu iya bada tarbiyaba. set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu ina kuma bada sarinsa a farashi mai sauƙi. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba kuyi haƙuri kada kumin mgnar ku bari sai kun shirya,kada kuzo mu ɓatawa juna lokaci Allah y sani bana son mutum yaga na mishi ba dai-dai ba nima Kuma bana so ayi min wasa da hankali a harkar kasuwanci 🙈🤗🤣, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi duka. 🤣😘🤝 By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 80 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Akwai garaɓasar ta musamman Daga yau 25 November zuwa jibi 27 November. Dahuwar kaza da tsumi da garin kafi ɗinki da turaren tsuguno harda kaca-kaca duk a 18k 18k kacal fa... set ɗin maganin mata na 50k 45k na 45k 40k na 40k 35k na 30k kuma 27k na 20k 18k. Manyan set kuma na 60k 70k 80k 90k 100k du su akwai ragin dubu bakwai-bakwai. Daga na 110k 120k 130k 140k 150k duk akwai rongomin dubu goma-goma a ciki in kinaso ga account 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo Evidence ɗin ki ta nan 08069423567 magani Infection Kuma na 10k 9k na 15k 13k kawai tura kuɗinki da number da'a saka jikin kayanki da sunan garin da kike* Tana isa wurin motar Sulaiman ɗin, gaba Sulaiman ya buɗe mata ta shiga ya maida marfin ya rufe Aunty Rashida da Saddiqa kuwa suna baya sai dariya sukeyi suna kallon Fariyda data kwaɓe fuska ta tura baki. Shi kuwa Mahmoud yana tsaye gefen ta. Hannu Bashir ya bashi suka gaisa cikin girmamawa yace. “Mun gode da ɗawainiya fa Daddyn twins mun saka tafiya baka hutaba motarka bata hutaba sannan komai ka biya kuɗinshi harda na waɗanda suka tsaya a wancan Restaurant din Ngd big broz Allah ya ƙara buɗi da kariya”. Cikin kamala yace. "No ba komai ai yiwa kaine”. Daga nan duk suka shiga motocin, har sun fara tafiya yayi saurin tsaida Sulaiman haka yasa motarsu Raihana da nasu Aunty Sadiya tsayuwa, a hankali ya fito baya ya buɗe ya ɗauko Zaitoon da Zaid. Front seat inda Salma take ya buɗe fuska a tsare ya miƙa mata Zaitoon yana faɗin. "Kuje wurin Aunty ko, MRS Salim ku riƙesu wurinku Mom ɗinsu ba lfy, mura bazata iya kula da suba, ni kuma zan yi driving”. Da sauri ta amshi Zaitoon ta miƙawa Aunty Rashida ita kuma ta amshi Zaid Sulaiman yace. "Hmmmmmm”. Hararansa yayi kana ya juya ya shiga motarsa. Dariya Aunty Aisha tayi lokacin da Salma ta amsa call ɗinta tace. "Hmmmm kuma ɗin an juyeku a wata motar ko, mutum na son keɓewa da matarsa kun takurashi gashi ai ya nemo muku driver shima naga sai wani kallon Humaira yake kamar zai manna idonsa a kanta”. Dariya tayi tace. "Ke dai Allah ya kaimu lfy akwai labarai”. A babban pharmacy ɗin A.A. Aliyu yayi parking tana kallon duk sauran motocin suka wuce. Jim kaɗan da shigansa ya fito riƙe da ledan maganin da Yah Nasir ya turo masa a rubuce ya saya mata. Yana shiga suka tafi, tafiya kaɗan suka tsaya a gaban wani babban shago. Drinks ya saya sai kuma Admiral mai ɗan karen sanyi roll ɗaya da mara sanyi roll ɗaya, sai kuma botle water shima roll ɗaya sai tarkacen su chocolate da cookies, da dai sauransu, ko inda yake bata kallaba sai duƙunƙunewa tayi wuri ɗaya dan har yanzu bai kashe Ac jarabar nan ba, a babban tukubar Al'KASIM ya tsaya gasashshiyar zabuwa aka naɗe masa kana ya tsaya gefen masu fruit suma ya saya duk ya jibgesu a seat ɗin baya. Ya shiga motar ya ja a saba'in ɗan gudun AC ya rage ya bar kaɗan. Cikin 26 minutes sai gashi duk ya wuce motocin su Har da tasu Ango da amarya da Sulaiman sune dai biye dashi a baya. Admiral ya zaro mara sanyi ya buɗe mata dai-dai lokacin da suka shigo cikin Kumo miƙa mata yayi, kai ta jujjuyawa alamun a'a fuska ya tsuke yace. “karɓi kishanye ko kuma yanzu in saki yi suck Da sauri ta amshi gorar, kai ya ɗan jinjina haɗi da ci gaba da driving yana ɗan kallonga, gyara zamanta tayi ta fara ɗan sha, haɗe da tura ɗan baki, ido ta ɗan lumshe dan ba ƙaramin daɗi Admiral ɗin yayi mataba. Tuƙin yaci gaba dayi yana ɗan lallonta Time to Time, tana ɗan Sipping Admiral ɗin, lokacin da suka iso Kaltingo ne ya juyo ya kalleta da kyau idonshi na kanta yace. "Komai zakici sai kinyi wasa, ba abinda kike bawa mahincin ki yima irin cin da zaki samu gamsuwa, kiyi ki shanye kisha mganinki”. A hankali tace. "Nifa na warke ba sai nasha komai ba”. Ta ƙare maganar tana ɗan Sipping guntun Admiral ɗin. Har lau idonsa na kanta yace. "Hmmmm gudun magani ko, dole kuma ki sha”. Ledar zabuwar ya jawo ya miƙa mata yace. "In kin warke ci wannan in Kuma baki ciba dole kisha magni”. Amsar ledar tayi tana shaƙar ƙamshin zabuwar, dan gudun shan magani yasa ta ɗan fara tsakurar wurin farin tsokar tana ɗan ci haɗe da Admiral ɗin tana ɗan kallon motar su Raihana dake bayansu data Sulaiman dake can baya. Haka dai tana ci kamar zatayi kuka har ta shanye goran Admiral ɗin, sassayan gyatsa tayi hadi da hamdala lokacin da suka shigo yankin Adamawa zafin weather ɗin Adamawa ne yayi welcoming nasu da ɗumin mai haɗe da zafi duk da wai lokacin sanyine, a hankali ta maida ledan zabuwar baya, tana ɗan gyara zama tace. "Appiyn zafi”. Ac ya sake musu dan shi ya fita jin zafin ma, dama dan itane ya rage. Ledan A.A Aliyu Pharmacy ɗin ya ɗauko ya zaro kolban maganin da hannu ɗaya ya ɓalle marfin ya juyo kanta fuska ba wasa yace mata. "Haa”. Kwaɓe fuska tayi ido na kawo ruwa ta buɗe baki da nufin yi masa magiya ya manna mata bakin ƙolbar a baki, ya ɗan zira mata ruwan maganin, zaƙinsa da ɗan yaji-yajinsa yasa ta haɗiye, siyaya mata ya kumayi, da sauri ta haɗiye tana janye kanta tace. "Appiy zai min yawafa, rabin marfi ake banifa shima sai ya bugar dani yana kallon adadin da ya batan wanda bazai gaza 15 to 20ml bane yasa ya rufe ya maidashi shi baya. Apple ya miƙo mata ganin tana ta ɗan yawo da harshenta cikin bakinta, amsa tayi ta fara ci, tana ɗan latsa wayarta. Shigowarsu Sabana ne yasata ajiye wayar tana kallon dajin Allah daya shimfiɗe da ni'imar raki iya ganin mai hange, sai kuma Fulani makiyaya dake sheidawa dukkan matafiyi sun shigo yankin Aliyu Mustapha garin Jaɓɓama Jippu jam garin fullo be nage. Garin kosam da dakkere, ƙarfe uku da kwata tayi musu cikin garin Numan gefen yanki rigar su Ayshan Yah Sheikh. Suna barin numan ta fara jin idonta na lumshewa dan maganin ya ɗan fara jiƙa. Ƙarfe huɗu dai-dai tayi musu a Gurore zongon baƙi garin kazo nazo. Daga Guroren ne suka yanka suka ɗauki hanyar taraba dan hanyar ta ɗanfi kyau akan gefen ta numan. Huɗu da kaɗan suka iso Mayo Balwa garinsu Fati yar asalin mayo Balwa. A nan suka tsaya a wani gidan mai suka ɗan ƙara mai a motocinsu masu buƙata sukayi buƙata, suna gama fita sauran motocinsun na isowa. Tunda suka shiga ta jingina kai jikin marfin motar ta lumshe idonta saboda wani irin mayataccen bacci da yayi mata dirar mikiya jikinta duk ya sake, tafiyar awa ɗaya yayi a haka, numfashi ya ja ya fesar gefen titin ya ɗan sauƙa ya tsaya kaɗan jawota jikinsa ya mannata da fakaɗarsa kanta na kan ƙirjinsa, cikin nauyin baccin ta sauƙe numfashi tana ƙara maƙale mishi cikin alamun ta bugu dan yasa tayi mankas da maganin murar daya ɗura mata. A haka dukaci gaba da tafiya. Alhamdulillah ƙarfe bakwai dai-dai tayi musu ta cikin Taraba. A wani Restaurant suka tsaya sukaci suka sha kana sukayi sallan magrib da isha. Daga nan kuma suka ɗauki hanyar Gembu membila. Duk da cikin buguwar bacci take, suna shiga yankin Gembu membila ɗan karen sanyinsu mai ratsa jiki ƙashi da jijiya yasa ta ƙara takure jikinta, haka yasa ya ƙara jawota jikinsa da kyau, sit belt ɗin ya haɗe shi da ita duka a ciki, yaci gaba da tuƙi dai-dai misali dan yanayin hanyar haka yasa duk suka tafe a jere bamba to bamba, motar su Aunty Amarya ne gaba, sai tasu Raihana amarya da ango sai kuma ta Mahmoud ɗin sai Sulaiman dake binsa a baya, sai sauran suma duk suna jere. Suna tafiya cikin sanin tsarin hanyar garin. Ƙarfe sha biyu saura suka iso cikin garin Gembu membila. Da mamaki Sulaiman yabi motar Mahmoud ɗin da kallo ganin ya yanki hanya ya bar hanyar da suke kai ɗin. Kai ya jujjuya kana yabi bayan motar su Raihana. Daga nan suka hanyar gidansu Ango Bashir Shi kuwa Mahmoud a hankali ya dawo bakin motar bayan ya gama komai na kama musu masauƙi. Gyara tallabeta yayi a jikinsa ya ɗagata cak tamkar yadda yake ɗaga su Zaid. Cikin magagin bacci da bugawar tasa hannunta ta saƙalo wuyansa. Numfashi ya sauke cikin gamsuwa da tsari da zubin hotel ɗin ɗaki ɗaya ne Amman irin babban ɗakin nanne mai yelwa, komai na ciki farine ƙal mai garai-garai sai ƙamshi mai cike da ni'ima yake bazawa ga yanayin sanyin weather ɗin Gembu daya bambanta dana Yolo dan shi tamkar Istanbul haka yaji yanayin weather. Kan gadon ya kwantar da ita yana kallon fuskarta, yunƙurowa yayi da nufin tashi tsaye sai kuma ya koma ya sunkuya kanta dan wuyanshi da ta maƙale cikin muryar dake tabbatar masa Da samun sauƙin murarta dan muryarta ta ɗan washe, sai dai kuma ta koma muryar makewa alamun maganin yafa bugar da ita, muryar can ƙasan maƙoshinta tace. “Please zanyi wanka”. Ta dire mgnar tana shafa sajensa. Guntun murmushi yayi ganin ta kamo hannunsa ɗaya ta ɗaura kan wuyanta tana ƙasa dashi a hankali cikin raɗa tace. "Hepl me inyi wanka zanyi bacci”. Kanshi ya sunkuyar kan goshinta ya manna lips ɗin shi ya bata sassayan kiss, sai kuma ya ɗan miƙe tsaye ganin ta sakeshi, ta koma tayi lip kan gadon makirin murmushi ya sake cikin jin daɗin sanyin garin da salama a zuciya. Waje ya koma akwaitinta ya ɗauko da yar jakarsa, sai ɗan abin buƙatarsu na ci. Yana shigowa ta miƙo mishi hannu da tabbacin maganin yayi mata yawa ya bugar da ita tayu baccin ya ishe ta sai kuma sambatu dan karfin maganin yasa bata sanin me take yi baccin kuma yaƙi ɗaukarta. Hannunshi ya miƙa mata ɗan buɗe idon tayi sai kuma ta lumshe a hankali ta kuma buɗewa sak Yah Amin ta gani, ɗan guntun murmushi tayi haɗe da tura lip tace. "Kayi min wanka”. Sai kuma ta koma ta kwanta lip, kayan jikinsa ya rage yana mai kafe idonta da kallo. Bathroom ya wuce wanka yayi haɗe kimtsawa cikin pajamas maroon color masu ɗigon fari-fari, akwatinta ya buɗe, tattausar rigar baccin da yaci karo da Ita ya zaro ya manna kan fuskarsa yana shaƙar ni'imtaccen ƙamshin turarenta kabbasa da takeyiwa kayanta. Kan kujerar ya ajiyeshi, bakin gadon ya dawo ya sunkuyo kanta da sauri ta buɗe idonta jin sanyin tafin hannunsa a jikinta, hannu ta miƙa mishi tace. "Ɗagani kayi min wanka banda ƙarfi”. Kamo hannunta yayi ya miƙar da ita tsaye, cak ya ɗagata ya nufi bedroom da ita, zip ɗin rigar jikinta yaja ya sauƙeshi har ƙasa, lokaci ɗaya ya zame ya sulluɓo ƙasa dan sulɓin da yake dashi, ido ya zuba mata tana tsaye daga ita sai bra and pants, sai lauyewa take yi yana tarota dan zab data faɗi in ya barta ido a lumshe tace. "Bani brush”. Da ƙarfi ya sauƙe numfashi haɗe da miƙa mata brush ɗinta da yasa mata makilin, sai kuma ya jawo hannunta ganin tana layi kamar zata faɗi, gaban madubin suka tsaya tana gaba yana baya, da taimakonshi tayi brush ɗin, sai kuma ya jawo to kusa da bath ɗin daya cika mata da ruwan ɗumin. Rungumeta yayi a jikinsa, hakan ya bashi daman fara kiciniyar ɓalle mata bra ɗin, rungume ƙugunshi tayi da hannunta duka biyu murya can ƙasa tace. "Baka iya cire wa bako”. Muryarsa dake cushewa ne ya hanashi magana, sai kuma ya ja dogon numfashi lokacin da ya ɓalle bra ɗin ya zareshi daga jikimta. A hankali ya sunkuyo yana ɗan murza pants ɗinta cikin magagin mayen bacci tace. "No ai ka sani banda cire wannan”. Hmmmmm yace kawai yana jin jikinsa na fara karkarwa, ɗan sunkuyowa yayi ya ɗagata cak ya direta cikin ruwan ɗumin mai sanyin ƙamshin turaren wankansa. Da sauri taja nannauyan numfashi haɗe da buɗe idonta da ƙyar dan sai lumshewa sukeyi, cikin ware idonta take kallonsa sai kuma tayi saurin rufe ƙirjinta tana faɗin. "Bana so Please dan Allah ka fita bana so”. A hankali ya juya ya fita, kan gado ya kwanta rub da ciki ya cusa kanshi cikin pillow lips ɗinsa dake rawa ya datse. Ita kuwa Fariyda ɗumin ruwan yasa ɗan kuzarinta dawowa kaɗan haka yasa ta samu ƙarasa cire pants ɗin tayi wankan ido dai a rufe, sai tayi kamar bacci ya saceta sai kuma ta buɗe ido taci gaba da goma sabulu da watsa ruwan a haka tayi ta miƙe tsaye towel ɗin dake wurin ta jawo ta ɗaura haɗe sunkuyowa ta fara al'wala da sauri ta buɗe idonta lokacin da gengeɗi ya kwasheta ta sunkuyo ta buge kanta da kan tap ɗin, haka ya taimaka mata wurin inganta alwalar dan idon ya ɗan buɗu kaɗan. A hankali ta jawo ƙafa ido a rufe ta jingina da bakin ƙofa tafara magna cikin mayen da maganin muran da ya ɗuramata ya jaza mata. "Ka buɗe min ƙofa, zan yi bacci ka bani kaya zan saka. Yana jinta yana son tashi kuma ya kasa saboda yanayin da yake ciki ya fara magaga. A hankali ta kai hannunta kan handle ɗin ƙofar ta murɗa ta ɗan ja baya, kaɗan tana fito tana layi har lau ido a rufe. Cikin layin ta isa kan bakin gadon, jin motsinta ne yasashi yunƙurowa ya tashi zaune yana jingina bayansa da jikin kan allon gadon haɗi da miƙar da sawunsa duka biyu, duk abinda yake yi idonsa na kanta tamkar ya samu madubi. Ita kuwa Fariydan sanyin weather da ƙamshin ɗakin da daɗin wankan da tayi ya kuma ƙara ingiza buguwar tata, Da kyar ya samu ta buɗe idonta ta zuba mishi su kan fuskarsa sak Yah Amin idonta ya nuna matashi Hannunta tasa ta ɗan dafa kafaɗarsa cikin layin ta dafashi ɗan ta kusan faɗuwa, kan cinyarsa ta zauna tare da jingine kanta da kafaɗarsa. "Uhmmmmmm yaja dogon numfashi ganin ta juyo ta fuskanceshi, ta ɗan ware sawunta suna kallon juna, lumshe idonta tayi haɗi da yin baya da kanta kamar wuyanta zai karye, da sauri yasa tafin hannunsa ya tallabo kanta, haka ya bata damar dawo da kanta dai-dai hannunta ɗaya tasa kan kafaɗarsa da kyau, ɗaya hannun kuma goshinsa yatsarta ta ɗaura kan tsakiyar goshinsa dai-dai kan tsinin hancinsa a hankali ta fara ƙasa da yatsarta, Wani irin tsuma jikinsa ya saki tamkar an sashi cikin dusar ƙanƙara, idonsa ya zubawa ƙirjinta da towel bai gama rufe mata caɓɓullenta ba, idonsa da bakinsa duk a buɗe suke tamkar gaula haka yake kallonta, kamar zai fiddo idon ya mannasu ƙan ƙirjinta Ido ya lumshe haɗe da jan nakasashshe numfashi sai kuma ya buɗe a hankali ya zuba mata su kan santala-santalan cinyoyinta farare ƙal-ƙal masu surkin yellow da suka bayyana saboda towel ɗin guntune kuma a ƙirji ta ɗaurashi, sai kuma ya ɗanyi sama da idonsa kan ƙirjinta da ɗaurin ya ɗan kwance ya ɗan zame kaɗan duk saman caɓɓullenta suna fili in tayi numfashi sai su ɗanyi sama in ta saƙe su ɗanyi ƙasa. Hannunsa ya miƙa daga kan gadon goran Admiral dake kan bedside drawer ya jawo ya ɓalle marfin ya kafa kai, bai janye kanshiba har Saida ya shansheshi fes. Ɗaya ya kuma jawowa ya ɓalla marfin yana ƙara tarota ya manna mata bakin korar a bakinta, a hankali ta fara Sipping nashi ba tare da ta buɗe idoba take sha, in ta haɗiye na bakinta sai ya kuma siyaya mata wani kai ta ɗan juya alamun ya ishe ta, goran ya ɗaga yana ɗan jijjigawa baifi rabi ta shaba, gefen lip ɗinta na ƙasa data ɗan turo guntun Admiral ɗin na ɗan gamgarowone yasa ya ɗan sunkuyo da kanshi kanta tongue dinsa ya manna a hankali yake lasar Admiral ɗin a tare sukaja dogon numfashi suka dire a hankali lokacin da ya naɗe tongue dinta cikin nasa ya fara mata wani irin...... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 81 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Akwai garaɓasar ta musamman Daga yau 26 November zuwa jibi 28 November. Dahuwar kaza da tsumi da garin kafi ɗinki da turaren tsuguno harda kaca-kaca duk a 18k 18k kacal fa... set ɗin maganin mata na 50k 45k na 45k 40k na 40k 35k na 30k kuma 27k na 20k 18k. Manyan set kuma na 60k 70k 80k 90k 100k du su akwai ragin dubu bakwai-bakwai. Daga na 110k 120k 130k 140k 150k duk akwai rongomin dubu goma-goma a ciki, misali in kayan 100k kikeso a 90k za'ayi mikishi. in kinaso ga account 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo Evidence ɗin ki ta nan 08069423567 magani Infection Kuma na 10k 9k na 15k 13k kawai tura kuɗinki da number da'a saka jikin kayanki da sunan garin da kike* Ƙarfe sha biyu da rabi dai-dai su Adda Nana suka isa gidansu Ango Bashir, sun samu kekkyawar tarɓa daga wurin dangin Ango cike da karamcin Fulani, bayan sunyi wanka da ruwa mai zafin gasken-gaske dan sanyin da ake tsulawa a Gembu, tea ɗin da aka kawo musu duk suka fara sha kafin cin abinci, Adda Nana dasu Saddiga, Aunty Aisha, Khadijah Aunty Rashida, Aunty Sadiya, duk ɗaki ɗaya suke, Don wurin babban side ne mai tamfatsetsen Parlour, sai 3 bedroom, Goggo Dada dasu Aunty Amarya da Mimi da dai duk manyan suna ɗaki ɗaya, su Zainab, Salma, Humaira suma suna ɗaki ɗaya. Amarya kuwa basu ma ga idontaba, dan tun a mota Bashir ɗin ya hanata fita koda su Zainab suka fita yayi awon gaba da amaryarsa. Aunty Rashida ne ta ƙeƙƙele da dariya tana ajiye cup ɗin tea dake hannunta tace. "Ai wlh koni da nasan haka sanyin garin nan yake yassen da oga zamuzo”. Aunty Sadiya na gyara hijabin da tasa dan sanyin ne tace. "Ai Fariyda dai Mahmoud yayi kyan kai”. Fuska a tsuke Adda Nana dake ta kiranta tun ɗazu tace. “Ni tun ɗazu nake ta kiranta bata amsawa, gashi har yanzu bata isoba, itama Raihana hegiya wai Bashir ɗin ya jata kenan, mu gamu gantalallu an barmu da sanyi da shayi kamar buzaye, ga kajin da zabbin wannan masifeffen sanyin garin nasu ina zai barmu muci”. Khadijah ne tace. "Nima Mamy nata min faɗa wai ina Fariyda tana ta kira bata amsawa. Ni nama rasa abin cemata wlh”. Ta ƙare maganar tana gyara rufe Zaid da blanket ɗin da aka ajiye musu kusan guda uku uku a duk cikin ɗakunan ga kuma room heater amman duk da haka kuma sanyin gyambu bai barsu sunka sararaba yadda suke soba. Aunty Sadiya ne ta kalli Salma data shigi goye da Zaitoon tana cewa. "Ina Zaid”. Adda Nana tace. "Gashi yayi bacci, sai kuyi ta raino ai tunda su dai har yanzu basu isoba”. Murmurshi Salma tayi tana amsa kiran Salim ta juya ta koma ɗakinsu tana faɗin. "Ko ina suka maƙale sai Allah”. Salim yace. "Su waye?”. Tana kwantar da Zaitoon tace. "Appiyn Zaid mana da Fariyda har yanzufa basu isoba”. Kwaffa yayi haɗi da cewa. "Ai wlh da nasan biyoku zai yi da ba abinda zai hanani tahowa tare dashi, da yake Mahmoud makirine babu wanda yake gane sirrinsa ko su Abba da Ummi basu san Gembu zai biyo Fariyda ba, ƙarfi da yaji dai ya zama ɗan anace”. A hankali tace. "To amman Babe ai tunda ya saketa sai ya dawo da ita nan wurinmu, su Adda Nana nata faɗa kuma wlh nasan ba laifinta bane dole ya riƙeta dan wlh na lura tsoronsa ma takeji”. Da sauri yace. "Ke waya tabbatar miki ya sake ta, karki sake faɗin haka dan wlh in Mahmoud ya jiki nima ba tsira zanyiba dan cewa zai yi kece kike son kashe mai aure”. A hankali tace. "A'a ni ba ruwana”. Yana dariya yace. "Ato mutum da matarsa, dan bai saketaba amman ko su Abba basu san ba sakinta yayiba, kuma tabbas akwai matsala dan sosai Abba ya fusata da nace masa ai kun isa Taraba tun bakwai, sai lokacin yaji tare dashi kuke ni ban saniba da bazan gaya mishi ba.” A hankali tace. "Ai tuni har mun iso cikin Gembu amman bamu san ina yayi da itaba”. Cikin raɗa yace. "Hotel zai tare da ita ya ritsata da sanyin garin ya mori sadakinsa mugu ni ya cuceni ya barni da pillow”. Acan hotel ɗin da suke kuwa, a hankali ta buɗe lumsassun idanta da suke sauya launi suka zama tamkar na yar maye, jujjuyasu tayi cike da bacci ta tsaidasu kan nashi idon tana jin yadda yake lasar lips ɗinta, numfashi mai sanyi suka sauƙe a tare lokacin ɗaya ritsa duka lips nata da kissing ɗinta a zafafe, hannunsa yasa ya tallaɓe haɓarta da tafukan hannunsa duka biyu, tsuma da jikinsa ya farane yasashi ƙara jawota jikinsa hakan yasa towel ɗinta ƙara ɗan suncewa kaɗan, cikin magagin mayen bugawar da maganin muran da ya ɗura mata ya sakar mata, ta ɗan janye bakinta daga nashi. "Shttyyyyyy”. Yaja sauti mai cike da mararinta, hannunta tasa kan sajensa ta ɗan shafa a hankali, sai kuma ta dawo dashi kan fuskarsa tsinin karan hancinsa ta ɗan kama da yatsunta biyu haɗi da ɗan ja ta ɗan jijjiga cikin rashi kuzari da mutuwar ciki murya can ƙasan maƙoshinta tace. "Zanyi bacci”. Sai kuma ta kwanto kanshi ta manna kanta a ƙirjinsa. Dip-dip haka ƙirkinsa ya fara bugawa da ƙarfi karfi, ɗan ɗagota yayi ya gyara mata zama kan cinyoyinsa ya zama suna fuskantar juna da kyau, gashin kanta dake zube yasa hannunsa ya fara tattarewa ya medashi baya, hannunsa yasa kan ɗaurin towel ɗin a hankali ya fara ja yana kallon idonta, ɗan guntun murmushi gefen baki yayi dan fahimtar tabbas a buge take bata cikin hayyacinta kuma bacci yaƙi ɗaukarta haka yasa bata san me take yi ba bare tasan a ina take. Ajiyan zuciya ya sauƙe cikin farin cikin samun damar more daren nan cikin aminci ba gardama bare turjiya ko raki. Hannunta ta kife kan faffaɗan ƙirjinsa da tuni boturan rigarsa sun buɗe kan nimples ɗinta ta haɗe yatsunta manuniya da babba ɗan nimple ɗin ta ɗan kama haɗe da murzawa a hankali cikin yanayin rashin kuzari da rashi sanin abinda takeyi, wani ɗan numfashi ya ɗan ja mai nakasashshe sauti da iya karsa kan lips ɗinshi, sai kuma kawai lips ɗinshi suka fara tsuma a take sukayi ja, idonsa da suka sauya launi zuwa kalar na ƴan maye ya zubawa yatsunsta ganin yadda take ɗan murza mishi npl a hankali tana ɗan ja, sai kuma ta ɗan kalleshi jin ya zaki sautin, girarta ɗaya ta ɗaga masa haɗi da juya masa rikitartun idanunta da suke cike da bacci da buguwa haka yasa suka bada launi na musanman cikin maye baccin murya cikin raɗa tace. "I like you”. Da sauri ya ja towel ɗin yayi ƙasa dashi bayyanar caɓɓullenta ya matuƙar gigitashi, hannunsa ya kife kan nata ƙirjin kamar yadda tayi masa, cikin murya mafi ƙololiwar narkewa ya fara faɗin. "I love U My Angel i love you so much my beautiful wife”. Wani irin narkekken numfashi taja haɗi da yin miƙa da ya gantsaro ƙirjinta gabanshi, da sauri ta fara kiciniyar buɗe idanunta da sukayi mata nauyi, jin bakinsa da ya manna kan caɓɓullenta yasata fara yarfa hannunta cikin rashin kuzari murya a sanyaye take fidda wani sasssyan sautin kuka da surutun da sanyin muryarta da mayen bugawar ya sa sam baya iya fahimtar me take faɗin, zamewa tayi ta zauna gefensa haɗi da juyawa zata kwanta, da sauri yasa hannunsa ya jawota jikinsa ya mannata kan kafaɗarsa kanta na kwance kan kirjinsa, hannunta ta kife kan ƙirjinsa a hankali ta fara shafa ƙirjinsa tana ɗan jujjuya ido tana jinta tamkar cikin gajumare, Sai kuma ta ɗan ƙara juyo kanta ƴan lips ɗinta ta manna kan nimple ɗinsa hannunta ɗaya kuma na kan cikinsa. Kar-kar jikinsa ya saki rawa, haka yasa ya zare rigar jikinsa ya cillashi gefe. Wani irin numfashi yake fesarwa wani na korar wani, wasu abubuwa yakeji suna fita daga kan harshenta suna haɗewa da ɗumin tongue ɗinta suna ratsa nimple nashi suna bin dukkan jijiyoyin jikinsa har zuwa tsakiyar kansa da Papi ɗinsa har zuwa kan babbar yatsarsa na ƙafa. Hannunsa ya manna kanta ya ƙara haɗe fuskar da ƙirjinsa, ɗaya hannun kuma kan caɓɓullenta ya kifeshi ya murzashi a hankali murzawar da tasa tayi saurin janye bakinta ta manna kanta a kafaɗarsa tana lumshe idonta, hannunta da tayi ƙasa dashi har kan mararsane ya zubawa ido yana mai ƙara murza towel ɗinta ƙasa. "Hmmm uhmmm Yah Amin”. Tayi mgnar cikin karyayyiyar murya, jiki na rawa ya kuma sunkuyowa jin tana cusa yatsunta cikin robar wonɗo pajamas dake jikinsa. "Uhm uhmm Yahhhhhhh Ameenn”. Ya salam ya faɗa da ƙarfi haɗi da ƙara haɗe fatar jikinsa da nata, jin yadda take ta kiran Yah Amin ne ya ƙara tabbatar masa tabbas bata cikin hayyacinta bata ma san me take yi ba, kuma bata sanma da waye take tareba da alama ganin abin take yi tamkar a mafarki kuma idonta nuna mata shi yake kamar Yah Amin ne. Murya can ƙasa tace. "Babe karka sake tafiya ka barni, zan rinƙa yi maka duk abinda kakeso kaji ko Yah Amin”. Cikin tsuma ya fara kissing kanta zuwa wuyanta lips ɗinshi ya manna da kunnenta tongue nashi ya zura a cikin kunnenta a hankali ya fara latsa haɗi da hura mata iska, yar-yar tsikar jikinta ya miƙe haka yasa ta ƙara rungumeshi haɗi da kuma fara mgna cikin magagin maye murya a narke can cikin maƙoshinta tace. "Karka sake tafiya ka barni duk abinda kakeso zan maka, ko kullum kakeso inzo bedroom naka zanzo Yah Amin”. Cikin raɗa yace. "My Angel kin yarda zaki bani kanki, kinyi min alƙawarin zaki mallakamin kanki”. Tana cusa yatsunta cikin robar wonɗosa ta gyaɗa masa kai a hankali haɗi da cewa. "Cire! Cire!! Cire!!!”. Yadda take maimaita cire cire haka papi ɗinsa ke maimaita bayyana kanshi cikin kiɗima ya fara murza robar yana ƙasa dashi,. "Shiyyyhyytt hahhhhhh my Angel i really appreciated my princesses”. Da sauri ta janye hannunta lokacin da ta riƙo jikinsa da hakan ya gama gigitashi, juyowa tayi tana girgiza kai cikin mayen bacci cike da rashin sanin cikakken abinda take taje faɗin. "No this one is too big, bazan iyaba”. Ta ƙare maganar tana yarfa hannunta da ture lip ɗinta na ƙasa ta ritsa na sama kuma da tsotso abinda ko tuno yadda takeyin yayi sai Papi ɗinsa ya amsa bare in yaga yadda takeyin. Jiki na rawa ya janyen towel ɗinta, haka yasa tayi sauri yunƙurowa sai kuma kawai ta koma ta kwanta kan pillow da yajawo mata. Rumfa yayi mata da faffaɗan ƙirjinsa kanshi na kan cikinta hannunsa na kan caɓɓullenta, tongue dinsa ya zira cikin hudar cibiyarta, har lau hannunsa na kan caɓɓullenta, wasu narkankun numfarfashi ta fara ja tana buɗe lumsassun idanta da suka kasa bacci suka kuma kasa buɗewa. Hannunta ta kife a kanshi tare da cusa yatsunta cikin sumar kanshi ta fara wani irin cakuɗashi dan jin inda ya kai bakinshin yayi masifar gigitata haɗi da kiɗimata, pit ya rabata da dukkan ragowar fahimtar dake kanta dan salon yadda yake mata da tongue dinsa a jikinta ya kai matakin ƙololuwar ƙarshen rikitarwar dan shima ɗin cikikn fitar hayyaci yake shaƙar kamshin ni'imtaccen ƙamshin turaren tsuguno na al'ajabu da sukayi da safe, ita da Raihana da Aunty Saddiqa tace musu yana maganin sanyi. Ƙamshin da kuma damshin da ya samu wurin na kwaranyar da lafiyeyyiyar ni'imar da tasashi ficewa hayyacinsa tabbas wannan itace mace ɗaya tamkar da dubu a iyakar yawon jarrabar bin mata da wannan tsinenniyar Idaya ta sashi yayi a rayuwarsa bai taɓa katari da irinta ba, dan yau ɗin ya jita da banbanci da ranarsu ta farko. Wurin kamshinsa na dabanne bai taɓajin irin wannan ƙamshimba kana ɗanɗanon ni'imar na musamman ne har da kamar garɗi gareshi haka tongue dinsa ke kaiwa ƙwaƙwalwarsa saƙon. Kanshi ya ɗago da sauri jin wani narkekkiyar ƙara da ta saki haɗi da saƙalo wuyansa tana feso numfashi haɗi da ɗan zaro harshenta waje kaɗan tana karkaɗawa jikinta kuwa duk rawa yake yi kamar yadda nasa yake tamkar mai hawan bori cikin zafin nama ya yunƙuro sama, cikin kunnenta ya fesar mata da zazzafan numfashi murya na rawa ido na zubda ƙwallan ya fara fizgo addu'ar. Bismillaah. Allaahumma jannibnash-Shaytaana, wa jannibish-Shaytaana maa razaqtanaa. Ya dire addu'ar yana nemawa kansa muhallin samun natsuwar duniya. Da ƙarfi ta yunƙuro kanta sama tare da gantsoro ƙirjinta haɗe da rumtse idonta da masifar ƙarfi tare da sa hannunta ta damƙe damatsansa ta saki ƙara mai cike da tsoro da jin zafi mai gauraye da ɗan raɗaɗin. “Washhhhhh! Washhhhh! Hyhhhhhhhhsh!!!!!! Zafeeh!!!!!”. Da sauri ya haɗe bakinshin da nata tare da lalumo tongue dinta. Hannunta ta fara yarfawa da sauri-sauri a ziyara farko da ta biyu zuwa na uku ne, ya cimma burin samun kekkyawan masauƙi amintacce mai cike salama haɗi da aminci. "Yah Salam my Angel thanks tabbas kece aljannata ta duniyaaaa”. Yaja mgnar dai-dai lokacin da itama taja numfashi haɗe da shiɗewa idonta yayi luu yayi sama murya can ƙasa sauti ciki da rawa ta fizgo numfashinta dake neman ɗaukewa haɗi da kiran. "Yah Ameeeenn wlh ka canza is too big”. By *GARKUWAR MARUBUUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 82 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* https://arewapen.com/u/garkuwa *Jama'ata mutanen Arewapen Please ga link ɗina na Arewapen ayi following na a danna min like. Azo group ɗin SAƘAR MAKAFI Arewapen comments asha comments ayi hira da dariya asha nishaɗi. https://chat.whatsapp.com/FMyuCmjtreB7JXSirbTQOC?mode=wwt Ga link ɗin group ɗin da masu karatu a Arewapen ke comments in kina ra'aki shigo *Akwai garaɓasar ta musamman Daga yau 29 November zuwa jibi 30 November. Dahuwar kaza da tsumi da garin kafi ɗinki da turaren tsuguno harda kaca-kaca duk a 18k 18k kacal fa... set ɗin maganin mata na 50k 45k na 45k 40k na 40k 35k na 30k kuma 27k na 20k 18k. Manyan set kuma na 60k 70k 80k 90k 100k du su akwai ragin dubu bakwai-bakwai. Daga na 110k 120k 130k 140k 150k duk akwai rongomin dubu goma-goma a ciki in kinaso ga account 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo Evidence ɗin ki ta nan 08069423567 magani Infection Kuma na 10k 9k na 15k 13k kawai tura kuɗinki da number da'a saka jikin kayanki da sunan garin da kike* Sai kuma ta rumtse idonta tana datse lips ɗinta duka biyu, tana ɗan jujjuya kai bisa pillow haɗe da jan numfashi mai ƙarfi, da sauri ta maida hannunta duka biyu kan wuyansa tayi masa zazzafan rungumar da tasashi sakin kuka haɗi da sambatu. "No my Angel No! No!!! This is papi, My sugar babe I am really appreciated it thanks a lot my love. Thank you so much. Yah ilahi ya mujibadda'awati Yah Allah ka jiƙan Aminullah. Allahummma ga firlahu warahamhu yah rabbal alamin.” Sai kuma kawai ya saki kuka mai haɗe da in-ina da rawan murya yana ta nanata kiran My Angel. Cikin fitar hayyaci da buguwar magani cike da maye take ciccije lip ɗinta na ƙasa tana jujjuya kai da ɗan yarfa hannunta ɗaya, ɗaya kuma tana shafa kanshi zuwa cikin ɗan kwarmin ƙeyarsa sai kuma ta dawo da ɗaya hannun kan cinyarta tana ɗan mari a hankali a hankali tana cusa kanta a ƙirjinsa haɗe da manna lips ɗinta tana kissing ƙirjinsa, da sakin sassayan kuka da magagi ya hanata kwatar kanta, tana jin zafin da bai kai wanda ta saba jiba daga ɗaya sashin wani abu mai masifar daɗi takeji wanda shi ke sata shafa ƙeyarsa tana kissing nashi da lumshe idonta ɗan zafin dake haɗe da daɗin kuma shi ke sata marin cimyarta da taune lip ɗinta. So take ta buɗe idonta ta kasa hakan kuma ji da ganin komai take tamkar a mafarki mafarkin kuma tare da Yah Amin, kukan da yake yi sak sautin Yah Amin ne hakan yasa ta ƙara aro jarumta tana mai bashi haɗin kai dan sama masa gamsuwar tana magna cikin maye murya a buge. "Zan maka duk yadda kakeso Yah Amin kaji ko kada ka sake tafiya ka barmu ina sonka”. A ƙalla 38 minutes sai kuma ta fara karkarwa tana sakin sheshheƙan, haka shima karkarwar yakeyi lokacin da ya zame gefenta cikin zafin nama ya jawota jikinsa tare da ita ya sauƙo gaban dressing mirror ya tsaya da ita bayanta na manne da ƙirjinsa duk suna fuskantar mirror, hannunsa duka biyu ya kifi kan ƙirjimta, haka yasata yin miƙa da gantsarewa haɗe da dago hannunta duka sama ta maidasu baya kan wuyanshi ta saƙalo, haka ya bashi daman turi kanshi ta tsakanin kafaɗarta. Yah Salam ya faɗa da ƙarfin yana mai kallon surar jikimta sama da ƙasa ta cikin madubin wani irin ƙyalli fatarta keyi caɓɓullenta suna tsaye tamtsam-tamtsam bakinsu yayi cir gafen ya ɗan tsuke sunyi jazir alamun tsotsar da yayi musu ya ratsasu. Da sauri ya tarota jin ta fara sulewa zata zama, hannunta ya ɗaura kan dressing mirror ya sumkuyar da ita yana tattaro gashin kanta ya rufa mata baya da jikinsa haɗi da ziyartar rayuwarta a salon da yafi masifar so da bege. Da nata kukan da nashi ihun a tare suke fita asarƙafe hidima yake yi cikin iyakar maƙurar iya fatauci da samun kekkyawan mahaƙar ƙoromar data shi gigigicewa wasu ƴan tagwayen maruka yake sakarwa hips ɗinta haɗi da shafawa mai tafe da zazzafan hidima da yasata kife kanta kan dressing mirror tasa hannunta duka ta kama kanta tana wani irin kuka mai mataki biyu, murya a buge cikin sauti mai narkekken amo take faɗin. "Yah Amin nayi maka yadda kakeso, cemin Allah yayi min al'barka Babe nayi ƙoƙari ko?”. Cikin haki da sakin numfarfashi da kuka yana ɗan marin ta yake faɗin. "Oh yesss my Angel yesss my Angel In sha Allah ke yar aljannace thanks kinyi ƙokari Alhamdulillah na samu irin matar da nake mafarkin samu tun shekarun cikata. Yah Amin Ngd bansan wannan ni'imar kayi min fatan samu ba, Allah ya jiƙanka ka barmin mafi daɗin abin daɗin duniya”. Duk abinda yakeyi idonsa na kan mirror yana kallon dukkan wani motsin shiga da fitarsa hakan yasa shi jin tamkar yanzu ya fara hidimar. Tun fa tana iya daurewa duk da a buge take har ta kakare ta fara zamewa tana ƙasa, kan ɗan carpert ɗin dake gaban dressing mirror ta durƙusa kan guiwowinta tana karkarwa haɗe da fara nemo numfashinta dan abunda yake mata ya fara zuwa matakin ƙarshe, ihu ya saki da ƙarfi jin zata bar jikinsa da zafin nama ya bita, cak ya ɗagata kan gadon ya kuma dawowa da ita ya kwantar da ita yayi mata ƙawanya da jikinsa. Idonta ta buɗe da ƙarfi haɗi da zaresu duk suka kafe sukayi sama zata sume, duk da tsananin sanyin gambu sai ga wata iriyar zufar gamsuwa da samun cikekken natsuwar biyan buƙatar shekaru goma ta keto mishi har yana ɗiga kan fuskarta wanda shine ya taimakawa numfashinta dawowa yasa bata sumaba. Duk da buge take tana iya jiyo kukan shi tamkar yaro ƙarami da ƙarfi ya saki sautin da saida ɗakin ya amsa ya zame gefenta ya kwanta haɗe da jawota jikinsa ya rungumota tsam tamkar zai maida ita cikin ƙasusuwan ƙirjinsa. A tare suke sauƙe numfashi zafin da ya karyo masa ne ya fara lafawa haka yasashi jawo duvet ɗin ya rufesu zuwa iya ƙugunsu. Hannunsa na kan mararta, nata hannun na kan ƙirjinsa bacci mai nauyi ya suresu. A can gidan auren kuwa kwanan zaune sukayi, ba Fariyda ba Raihana da Bashir ya ɗauke suka tafi gidansu na nan cikin Gembu suka kwana a can a kan gadonsu. Ƙarfe biyar dai-dai ya zare jikinsa daga nata, a hankali yasa hannunsa kan ƙirjinta ya shafa haɗi da ɗan kama nimple ɗinta, da sauri ta buɗe idon ta, sai kuma tayi saurin medasu ta rufe dan ganinshi dagashi sai fatar jikinsa duvet ɗin ta fara jawowa tana rufe ƙirjinta cikin tarin masifeffiyar gajiyar daya tara mata ga kasalar maganin mura daya sakar mata mutuwar jiki. Kanta ya sunkuyo kissing Cheek ɗinta yayi haɗi da ɗan hura mata iska a fuska ya sauƙo daga kan gadon yana sauƙe numfashi da ajiyan zuciya haɗi da yin miƙa da hamadala sai kuma ya shafa mararsa yana kallon Papi nashi ya jawo towel ɗinta ya ɗaura yana magnar zuci. "Kai fa ka cika zalama kaji tausayin ta mana zaka wani tashi, so kake in kashe shagwaɓatuna ne”. Tunda ya shiga bata buɗe idoba dan so take wai ta tuno me ya faru, me haka ke nufi shi ba komai a jikinsa itama haka, ƙara dugungunewa tayi cikin duvet ɗin jin ya buɗe ƙofar bathroom ya fito. Towel ɗin ya ajiye bakin gadon tare da zira jallabiya ba tare da yasa komai a cikiba, turare ya fesa kana hankali ya juyo bakin gadon ya zauna haɗe da jawo hannunta, cikin kasalar ta fizge hannunta ba tare da ta kalleshiba ta yunƙuro, da ƙarfi tace. “Wash Allah na Wayyo Mamy na”. sai hawaye wal-wal, cikin sanyi da kulawa yace. "So sorry my Angel please stop crying, muje kiyi wanka muyi salla ko, Allah ya baki aljannatul Firdausi”. Ya ƙare maganar yana jan duvet da sauri ta rufe idonta tana kare ƙirjinta towel ɗin ya rufe mata kana ya ɗagata cak. Cikin ruwan ɗumin daya haɗa yasata, da sauri ta kife ƙirjinta kan guiwowinta cikin kuka tace. "Ni ka fita bana son ganinka”. Kai ya jinnina mata kana hanhali yace. "Yi hakuri my Angel”. Tana zubda siraran hawaye tace. “Ni dai ka fita”. A tausashe yace. “Ok to bari in sabunta alwala, kiyi wanka sai kiyi niya ki haɗa da wankan tsarki”. Kuka da tasane yasashi miƙewa gefe wurin al'wala ya tsaya ya sabunta al'walan, kana ya fita, kuka sosai tasa tana jin ɗumin ruwan na ƙara tabbatar mata yayi abinda yake so da ita. Kuka sosai take yi tana wankan, bayan ta gama ne tayi na sarki suffatul kamal. Towel ɗin ta ɗaura a hankali take ɗaga sawunta har ta fito. Da sauri ya miƙo mata tattausar Turkish jallabiyarsa daya feshesa da turare, ba musu ta karɓa dan sanyin da ya fara sata karkarwar, yar hijabin daya samu a saman akwatinta ya miƙa mata, darduma ya shimfiɗa musu ya ɗan tsaya ta gaba yana nuna mata bayanshi kaɗan yana kallon idonta da har yanzu take zubda ƙwallan yace. "Please stop crying muyi salla kinga yanzu in na taɓaki al'walata zata karye kuma bana son kukan nan Please matso muyi salla lokacin ya tafi kinga har rana ta fito, zo nan muyi jam'i ko my Angel”. Cikin sheshheƙan kukanta ta matso bayanshi kaɗan ta gefen dama suka kabbarta salla. Kano Rai ɓace fuska ba walwala ko kaɗan yake kallon Goggo Dada dake cewa. “Nifa gani nake kamar fa Mahmoud ba sakin Fariyda yayiba, Mahmoud dai ba jahili bane ba yadda za'ayi ya saketa kuma yayi ta bibiyarta haka har da yin tafiya da ita”. Rai a ɓace yace. "Shi abinda yakeyi ai gwara jahili za'ayi masa uzurina jahilci ne yasashi, mutumin da aurensa akan mace ya bawa wasu maza damar zuwa wurinta harda bata damar yin zance da wasu mazan ba ɗaya ba ba biyu ba a haka zaki cemin ai shi ba jahili bane kina ga bai saketaba bane, a gabana fa bakina da nashi yace ya tura mata, sannan yanzu kice min wai ba jahili bane da ilimin nasa yaje yayi ta zina harda ƴaƴan arna, in bandama wasiyyar Aminullah ai wannan haɗin Fariyda da Mahmoud kamar mun so kanmu yarinya kamila mai mutumci da tarbiya muka haɗata da ɗanmu da mun sanshi fasiƙinine gashi yanzu itama yana son ɓata mata rayuwa me haɗinshi da ita da zai keɓe da ita”. Cikin sanyi da jin ciwon kalamansa a matsayinta na uwa Ummi tace. "Nima dai kam inaga Mahmoud ba sakin Fariyda yayiba na tabbatar bazai saketaba kuma yayi ta neman keɓewa da itaba”. Cikin zafi da yanke hukunci da tafasar zuciya Abba yace. “Ai kuwa koda bai saketa ba, tabbas dolen dolenshi ya sake ta, zai dawo ya sameni zanyi maganinsa yadda ya nuna ban isa da shiba na aura masa yarinya yaje yana ƙoƙarin sata faɗawa fushin Allah da aurenta ya haɗata da samari anya kuwa kunsan muni da zafin wannan abun da yayi, tabbas sai ya saketa ko yana so ko baya so zan nuna masa na isan kuma dole ya sake ta, ta auri wanda zai sota ya zauna da ita lfy, shi kuma ga Jidda nan zan kuma aura masa inga wanne tukuicin kuma zai bani, yaro sai kafiya da tsaurin ido zuciya kamar rainon fir'auna”. Cikin sanyi Ummi tace. "Hmmm Allah ya tabbatar mashi da abu mafi alkhairi kai ke hanani yi masa mugun fata da baki, yau kuma kaine da suffantashi da rainon fir'auna bayan kasan duk zuciya da komai nasa gadone”. Cikin faɗa irin na Mahmoud ɗin sak Abba yace. "Gado waya gada?”. Tana miƙewa tsaye tace. “Allah ya baka haƙuri ni ya gada mana”. Daga nan ta fita rai a ɓace. Goggo Dada ta kalli ɗan uwan nata a hankali tace. "Yaya kayi haƙuri abi komai da sanyi”. Yana nuna mata hanyar fita yace. "A zafafe zanbi komai ba sanyin da zan masa shi ya sanyayawa kansa ne”. A hankali itama ta fice daga wurin. Gembu. Bayan sun idar da sallan ya juyo gareta suna fuskantar juna hannunsa yasa ya jawota, cikin kasala da rashin kuzari ta fara fizgewa. Hannunsa ya miƙa ya ɗauko Admiral ya ɓalle marfin, ƙara jawota jikinsa yayi ya manna mata bakin gorar a bakinta, datse bakinta tayi ido na zubda wahaye take kallonshi tana ƙara jin kukan na zuwa mata. "I am so sorry my Angel kiyi haƙuri dan Allah kiyi haƙuri kinjifa haƙuri nake baki fa, Please ki daina kuka sha admiral zakiji dadinsa”. Kukanne ya kuma kwabce mata jiki na rawa murya a galabaice tace. "Ka gaya min me kayi min, me kayi dani”. Ajiye goran yayi kan bedside drawer dake kusa dashi a hankali ya kuma jawota jikinsa tana tirjewa tace. "Me kayi dani, na kasa tunawa”. Lips ɗinshi ya manna kan nata yana faɗin. "Ok bari in taimaka miki ki tuna”. Ya ƙare maganar yana haɗe lips ɗinshi da nata ya kamo hannunta ɗaya ya ɗaura kan Papi ɗinsa da yake ankare. Da sauri ta janye hannunta tana yarfawa ta fashe da kuka mai narkekken sauti tace. "Ka cuceni ka maidani yar iska mazinaciya, bayan kasan ka sakeni ka matseni kayi zina dani waccar ranar yau kuma ka bani maganin maye ka bugar dani ka sake zina dani, ka ɓata min littafin aikuna, ka medani irin su Idaya ka tunafa yanzu in wani yayiwa Zaitoon haka ya zakaji”. Da ƙarfi ya jawota jikinsa ya rungumeta tsam rai a ɓace yace. "Please Farriyyhah ki daina cewa nayi zina dake, kefa matatace halaliyata ni ban sakeki bafa, wai meyasa baki duba text message ɗin da na cewa su Abba na tura mikiba, ya kike ta haramta min hallal ɗina mallakina, Please dan Allah ki fara dub text message ɗin my Angel kiyiwa Allah da Manzonsa ki daina ɓata min aurena dan a tsarkake yake ke halalce a wurina da aurena a kanki ni mijinki ne na sunna.” Tana tureshi tace. "Ai a gabansu kace ka tura min”. Wayarta ya jawo ga mmkinta ya buɗe wayar. Inbox nata ya shiga text message ɗin da yayi mata ya shiga ya buɗe mata haɗe da miƙa mata wayar, ido na tsilalo da hawaye take bin ɗan guntun rubutun da kallo. "Ni Mahmoud Umar Al'ummah yau 09 December itace rana ta farko da zan taɓa cewa wata ƴa mace ina sonta Farriyyhah i love you bazan taɓa iya rabuwa dakeba Please kice musu karsu rabamu duk da nasan bakya sona ko dan su Zaid karki bari a rabamu”. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 83 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida, Baki ta tura ido cike da hawaye take watsa mishi harara cikin iyakar gaskyarta tace. "Ni bana sonka ai kasan bana sonka, kamar yadda nima nasan baka sona kaida kankama kacemin ai dai kin san bana sonki kuma bazan sokiba har gaban abadan. Nasan kuma haka ne kuma nima haka ne. Kasan bana sonka ko? Kuma bazan taɓa sonkaba har gaban abadan ka dai kasan bana sonka? Dan haka ni bazan rayu da kai ba yanzu sai ka yi min sakin kamar yadda su Abba sukace tunda ka san bana sonka ai ko?”. Ta ƙare maganar da alamar tambaya. Jajayen idanunsa ya zuba mata jiki na rawa yake gyaɗa mata kai alamar eh ido cike da wasu tsumammun hawayen da suka idanun sauya launi a take sukayi Nasir murya na rawa haɗi da cushewar numfashi da tunani yace. “Eh na sani ai tunda naji labarin ranar da aka ɗaura mana aure har suma kikayi nasan bakya sona tunda har suma kikayi kawai dan ance mini an aura min ke dan kin tsaneni kin maidani masifa da zama dani zai saki suma ai nasani nasan bakya son sumafa kikayi Fariyda kawai dan zaki rayu dani a matsayin miji kika suma”. Cikin galabaitar gajiya da yunwa ta zuba masa ido tana jin yadda yake ta mai-maita kalmar ta sumar nan sau ba adadi yana mgnarne daga can ƙasan zuciyarsa take fitowa da zafin, fuska a tsuƙe tace. "To ni dai har abadan bazan sokaba, ka rubutamin takardata kamar yadda iyayenmu suka baka umarni, ka barni in samu in auri wanda yake sona tun ina ƙarama. ba kai da nasan tun fil azal baka sonaba ka tsaneni kai da kanka ka bani damar kula maza da aurenka a kaina da na biye maka sai in kai kaima wuta”. Ta ƙare maganar tana zubda hawaye. Murya na rawa yace. "Please dan girman Allah ki daina tuna min wannan jahilci da rashin sanin ciwon kai da nayi, ni da kaina inajin tsanar kaina in na tuna wannan abu Please Farriyyhah ki yarda dani nasan tabbas na ƙiki ƙi mafi muni da tsauri, amman wlh a yanzu duk tsaurin kiyayyar ya zama so Please ki daina cemin zakije ki auri wani wlh zuciya zata iya bugawa Please My Angel”. Tureshi tayi tana faɗin. "Nifa Wlh sai ka rabu dani dole ka sak...” Sai kuma tayi shiru ganin yadda yayi da fuska murya a kufule yace. "Wato har kin mance sharaɗin Mamy har zaki cemin in sakeki ko? In kin mance na Mamy tunda Ita kin rainata ai bazaki mance na Allah ba da ya tsinewa duk matar da ta tambayi mijinta saki, wlh kika sake yimin mgnar saki ko mgnar waɗannan banzayen jahilan wlh yau wuni zanyi akanki har sai kin kasa magna bare ki yi min rashin kunya kin ganni nan sai in kwana ban gajiba tausayunki ne yasa na barki kuma duk abinda zan yi dake halal ne lada ma zan samu”. Ya ƙare maganar yana nuna mata papi ɗinsa, haɗi da miƙa hannunsa ya jawo goran Admiral ɗin. Ita kuwa tunda ya fara magna tayi shiru haɗi da tura baki ido na cikowa da sabbin hawaye ganin Papi ɗinsa kuma yasata rufe ido tana matsawa gefe, jin ya manna mata bakin gorar Admiral ɗin ne yasa ta buɗe idonta dake cike da hawaye, fuska a tsuƙe yace. "Buɗe baki ki shanye duka, bazaki cutar min da kanki da yunwaba”. A hankali ta fa Sipping Admiral ɗin tanayi tana zubda ƙwallan har saida tasha kusan rabi ta janye kai a hankali tace. "Ni na ƙoshi ka buɗe min zan tafi gidan Hajja Inna”. Maltina ya ɗauka ya ɓalle marfin yasa mata shi a baki, yadda ya tsareta ne da yadda ya kamo hannunta ya ɗaura kan abinda ke sa hanjin cikinta hautsinewa yasata sha fiye da rabi. Miƙewa yayi ya kamo hannunta ya miƙar da ita bakin gado ya kawota ya kwantar da ita haɗe da jan duvet ya rufeta. Guntun Admiral ɗin data bari yasha da ƙarin gora ɗaya. Kan gadon yazo ya kwanta haɗe da jawota jikinsa yana ɗaura kanta bisa ƙirjinsa yace. "Kiyi bacci in mun tashi zan kaiki, kinga har yanzu maganin murar nan bai gama sakeki ba”. Shiru tayi tana jin yadda yake shafa bayanta, a hankali kuma ya fara sauya fitar numfashi haɗe da fara jan jallabiyar, da sauri ta miƙe zaune ido na zubda wahaye murya na rawa cikin gajiya da tarin bacci tace da tsoron lamarinsa cikin rauni tace. "Please dan Allah kayi haƙuri ka barni inyi bacci wlh na gaji bazan iya bafa”. Kai ya fara jinjina mata kamar gadangare idanunsa da suka fara sauya launi ya zuba mata yana zare jallabiyar jikinsa ya cilla gefe, da sauri ta rufe idonta jiki na rawa ya rungumeta cikin sanyi yace. "Bazan miki komai ba, ina son samun ɗumin jikin kine My Angel zamuji sauƙin sanyi”. Ya ƙare maganar yana zare mata jallabiyarsa dake jikinta ya cillashi gefe. Hmmmmmm suka dauƙe numfashi da ajiyan zuciya a tare lokacin da tafarsu ta mannewa juna, wani irin masifeffen kunya ne mai haɗe da takaici ya rufeta jinta ba komai a jikinta shima ba komai a nasa jikin, wai yau itace da Mahmoud a wannan yanayin mafi ƙololuwar kusancin duniya suna gari ɗaya! ɗaki ɗaya! gado ɗaya! Duvet ɗaya! Pillow ɗaya! Fatarta manne da tasa fatar a yanayin da babu wani sutura a tsakaninsu sai duvet ɗin daya rufesu. Juya kanta tayi jin yana ƙara ƙwaƙwumeta a jikinsa kamar zai maida ita cikin cikinsa ya ilahi wai a raye take ko a mace ido biyu take ko a mafarki ne koko farke a haka yasata rufe ido kamar yadda shima ya rufe nasa idon a haka sukayi bacci. Ƙarfe tara dai-dai aka fara shirin fansar idon. Raihana da saida tayi wanka akazo aka ɗauki Humaira taje gidansu ta ɗanyi mata make-up acan sannan suka dawo, har lokacin dai ba Fariyda ba dalilinta sai ƙarfe goma dai-dai aka fara fansar. Alhamdulillah anyi fansar idon amarya lfy sha ɗaya dai-dai aka gama kamar yarda al'darsu take uwar ango ta fanshi ido amarya da saniya da shanu mafarin garke kenan sauran yan uwa duka kowa ya fanshi idon amarya kana aka fara na ango sai ƙarfe ɗaya dai-dai aka tashi daga fansar idon inda ango yasha ruwan kuɗi da kyautan shanaye Sulaiman kam ya zama abokin ango tuni komai dashi akeyi hakama Farooq ko ina yana maƙale da Zainab shi kuwa Sulaiman tarko nai ya kama kurciya shida Humaira sun fara zantawa bisa sahalewar Yah Farooq. A hankali take tafiya da ka gani kasan taji jiki a hannun maza, duk da ba ɗingishi take yi ba, amman da ka gani kasan ta gurzune iya kar gurzuwa abu ya haɗu da yongwali sarkin raki. Hand bang ɗinta dake hannunsa ya gyarawa riƙo haɗe da miƙa mata hannunsa ɗaya dan ganin kamar zata faɗi, da ɗan ƙarfi ta riƙeshi dan tabbas ta kusa faɗuwa sawunta sam ba ƙarfi sai rawa sukeyi. Ido Hajja inna ta zuba musu kamar ta samu TV har Saida suka iso tsakiyar parlour Arɗo Habu kakansu sannan tace. "To saketa mu ga uwar yauƙi ke ko yaushe aka ganki largi-largi kamar bulala sai raki yanzu haka zatace yunwa takeji ko shi yasata wannan narkewar”. Murmurshi Arɗo Habu yayi haɗi da nunawa Mahmoud wurin zama kusa dashi. Zama yayi tare da jawo hannunta ya zaunar da ita gefe yana kallonta yess tana da longomi kam dan yasan yayiwa idaya abinda yafi haka da yake ita jakace gar zaka ganta, baima yi zaton ritsawar da yayi matan nan zata iya tashi ta tafi da sawuntaba. Hannu ya bawa Ardo Habu suka gaisa sai kuma ya ɗan gyara zamansa ya matso kusa da ita sosai kanta ya jawo ya manna da kafaɗarsa a hankali yace. "Bacci ko yunwa”. Lip ɗinta na ƙasa ta tura murya na rawa tace. "Duka biyu”. Hajja inna ya zuba wa ido sai kuma ya kwaɓe fuska yace. "Tace bazataci komai ba sai abincinki zataci Bashir da kanshi ya kaimana abinci taƙi ci wai naki zataci”. Ya ƙare maganar yana ƙara sunkuyo da kanshi ya manna lips ɗinshi a goshinta. Worman dake jere gaban dattijon Hajja Inna ta jawo haɗe da fara zuba musu zazzafan dandarerun naman zabbi da tayi, ganin ta jawo wani bowl ɗin zata sane yace. "Bari haka wannan ya isa”. Tana kallonshi tace. "To kai ɗinfa”. Gyara zamansa yayi yana gyara mata jinginar, idonsa na kan ɗaya kular da Hajja inna ta buɗe wanda yake cike da chips soye plate ta jawo ta zuba mata kana ta gyara zamanta ta jawo mug ta fara haɗa mata tea. Fork ya ɗauka yana gyara zamansa ya soƙo tsakar dandarerun haɗe da chips ɗin ya kai mata baki yana faɗin. "Ha buɗe baki”. Cikin kasalar rashin bacci da uban gajiyar daya tara mata da sauran ɗan ragowar aikin maganin muran da rashin bacci hanata janye jukinta a hankali ta buɗe baki, cikin kulawa yasa mata. Murmurshi Arɗo Habu yayi haɗi da cewa. "Sannu tattabara uwar ƙoto dan sakalci sai ka bata a baki”. Idonshi na kanta yace. "Arɗo ta gajine shiyasa”. Baki Hajja inna ta taɓe haɗe da cewa. "Me tayi da zata gaji yarinya ko yaushe lagwai-lagwai kamar ganye ba auki sai raki yar tafiya daga Kano zuwa nan ai nima tsohuwa ina yinta kuma bana jemewa haka in narke kamar zan suma bare ita yarinya”. Girarsa ɗaya ya ɗan ɗaga mata yana kuma kai mata sokar naman, ko taunawar a kasalance take taunawa a hankali. Jin sallamar su Adda Nana ne yasa Hajja inna cewa. "Ai na zata bazaku isoni ba, tun jiya nake tsammanin nan zakuzo mu kwana nayi muku girki ba wanda yazo sai su Farooq da Sulaiman da Mujahid, sai yau da safe su Abu su kam duk sunzo tunda ni uwarsuce”. Kusan a tare suka shigo da sallama a bakinsu sai kuma duk suka ɗan kalli juna haɗi da zama kan kujerun. Saddiga ne ta kalli Mahmoud da yayi tamkar baishi shigowar suba, sai tea da ya fara bawa Fariyda dake kiciniyar tashi cikin raɗa yace. "Angel tsaya ki sha tea”. Tana kwaɓe fuska ta turo ɗan baki a hankali tace. "Appiyn Alhamdulillah I'm full.” Kai ya ɗan jujjuya mata, yana ƙara manna kanta da kafadarsa, kusan a tare da Khadija Aunty Rashida sukace. "Appaiyn Zaid kun rigamu isowa kenan ina kwana”. ba tare da ya kallesu ba yace. "Our Auntys ina kwana”. Ya faɗi yana lumshe idanunsa jin Zaid ya rungumeshi ta baya. Adda Nana Aunty Saddiqa da Sadiya ne suka amsa suna cire idonsu daga kanshi ganin yadda yake ƙara sa Fariyda mug ɗin a bakinta. Ita kuwa Fariyda cike da kunya take ɗan matsawa daga jikinsa haɗi da jawo Zaitoon ta rungumeta tana mai sauƙe numfashi ta ajiyeta a tsakaninsu. dai dai lokacin kuma Su Farooq suka shiga Sulaiman dake bayan Mujahid da ya ja ya tsaya haɗe da yin ƙasa da kanshi cikin tsoron hango Mahmoud da ya kasa dannewa yace. "Innalillahi”. Gefensa Sulaiman ya raɓa yabi bayan Farooq da Sadiq Humaira na biye dashi a baya Zainab na gefen Farooq ɗin. Zama sukayi gaba Arɗo Habu, bayan sun gaisane Sulaiman da har lau idonsa na kan Mahmoud ne hannu ya bashi yana faɗin. “Ina ka maƙalene”. Yana amsar Zaitoon daga hannun Fariyda yace. "Sama na maƙale”. yayi mgnar da murya can ƙasa yadda Sulaiman ɗin ne kaɗai zai iya ji. Hannu ya ɗan miƙawa Ardo Habu yana faɗin. "Mu zamu wuce”. Yana bashi hannu yace. "Zamu ɗan kwana biyu ai ko kaji kalar sanyin garinmu”. Fuska ba walwala yace. "In sha Allah zamu sake zuwa na musamman zamuyi gida anan dan ku”. Ya ƙare maganar yana dire masa rafan kuɗi yan dube-dube guda biyar, sai kuma ya ajiye biyu gaban Hajji Inna ya miƙe Zaid da Zaitoon na maƙale da wuyansa. Miƙewar da yayi da juyowan da yayi haɗi da ido biyu da sukayi da Mujahid, da murɗawar da cikinsa yayi da bugun zuciyarsa duk a tare suka kasance, da sauri yayi ƙasa da kansa haka kawai yaji Mahmoud ya masifar bashi tsoro, idonsa har kamar wuta yake feso masa shi yasa yayi ƙasa da kai, shi kuwa Mahmoud tunda yaji an ambaci sunan Mujahid ɗin ƴar guntuwar fara'rsa ta ɓace ɓat. Ɗan juyowa yayi ya kalleta murya a daƙile yace. "Mu tafi”. Fuska a kwaɓe ta zuba mishi ido ta buɗe baki da nufin magna taga ya juya ya nufi hanyar fita yana faɗin. "Taso mu tafi”. Gefen Mujahid ɗin ya ɗan tsaya yana masa wani irin kallo haɗi da hucin numfashi mai zafi wanda sautinsa yasa Mujahid ɗin da tuni jikinsa yake rawa far-far a tsorace ya kare fuskarsa da hannunsa mai lafiyar ɗaya hannun da Mahmoud ya karya kuwa yayi saurin karkacewa jiki na rawa tsoro ya juya a saba'in ya fita. Kwaffa yayi haɗi da mara masa baya. Haka ne da Sulaiman ya gani yayi saurin miƙewa yabi bayan Mahmoud ɗin. Ita kuwa Fariyda dariyar dasu Aunty Rashida suka farayine ya ankarar da ita, cikin dariya harda riƙe ciki Khadijah tace. "Hege mai wuya kamar lagoni yaga maza wlh duk jikinsa rawa yakeyi”. Aunty ta dafe cikinta tana kallon Fariyda data haɗe fuska cikin dariya tace. “Da shegen ƙugu kamar na buzuzu ya wani ɗamare kamar gangan yana ganin Mahmoud fa ya kasa ƙarasowa wlh duk jikinsa tsuma yakeyi”. Adda Nana dake danne dariyarta tace. "Yo gskyarsa ai gwara ya gudu ko ya samu ya tsira da sauran haƙoransa”. Cikin dariya Aunty Saddiqa tace. "Yo zai bari kansa yayi murfune yasan karonsa dashi na farko yadda abun ya kaya masa haƙora biyu babu har yanzu sai wawulumon baki ga hannu a karye ina zai tsaya a ƙara masa wani karayan”. Aunty Sadiya tace. "Kai wlh ya bada maza da gudu ya fita fa”. Arɗo Habu ne ya kalli Salma dake cewa. “Hege yaga maza bisa kansa dole ya tsere, kuma fa Appiy ya bishi karfa yaje ya masa wani abun”. Jin haka ne yasa Fariyda miƙewa tayi wajen da ɗan sauri cike da tsoro kar yaje ya illatashi, Arɗo Habu kuma Farooq da Sadiq dake zaune gabansa ya zubawa ido haɗi da cewa.... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 84 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Mutanen Arewapen ayi following na a latsa min like https://arewapen.com/u/garkuwa "Wai me sukewa dariya ne? Me yasa Mujahidin ɗin ya fita ko gaisawa bamuyiba”. Sadiq da dariya ke son kwabce masa ya miƙe yana danne dariya ya fita dan tsoron kar Mahmoud yayiwa Mujahid wani abu da ya faɗo masa a rai. Farooq kuwa ƙanwarsa Salma dake bawa Arɗo Habu labarin yake harara yana faɗin. "Ku dai in kun san abun mutum ya shiga uku more Especially ke da Aunty Rashida”. Hajja inna kuwa kwaffa tayi tace. "Ni kam ba basa son juna ba”. Aunty Saddiqa tace. "Na rabaki da faɗin haka Hajja inna ai su irin nasu salon soyayyar kenan”. Acan waje kuwa da sassarfa mai haɗe da gudu Sulaiman ya isa inda ya hagon Mujahid na zaune cikin motarsa, Mahmoud kuwa na tsaye riƙe da marfin motar wani irin matsiyacin kallon tsana yake auna masa murya a harzuƙe cikin isa yace. "Kai kace mayen matane kai ko? Matan ma matatace abun harin ka ko?”. Cike da tsoro Mujahid ke jujjuya kai kamar irin wanda ubansa ke masa faɗa, shi kuwa Mahmoud harara ya auna masa yana gyara riƙonsu Zaid haɗi da faɗin. "No kamaci gaba da harinta, wlh tallahi sai na ɓalla duk wani ƙashi na jikinka, in zubda maka haƙora duka idon da suke kalle min mata sai na tsiyayesu ko a shari'a bani da laifi in Kuma kanaga bazan aikataba ci gaba da kallon ta”. Murya cike da karaya yace. "Kayi haƙuri ni wlh ban san baka saketaba”. A daƙile yace. "Dama can uban waye ne yace ma zan saketa ko na saketa, kai an gaya ma ko mutuwa nayi kurwata zata barka ka aurarmin matata ne, ai wlh tun ranar da akace an ɗaura mata aure dani ta harta maka kenan har gaban abadan”. Yana ƙara matsawa can cikin motar yace. "Ni wlh ban sani bane kuma bani ba ita wlh ko gidanku bazan ƙara zuwaba ko magna zan daina yi mata”. Da ƙarfi ya rufe marfin motar gib haɗi da cewa. "Da kace kai shegene kaine mai hancin jin ƙamshin turaren matata da yake kai ɗan iskane a gabana wai zaka kama mayafinta zaka sunsuna ai wlh ka sake gigin matsowa kusa da ita ko zama inda take wlh zan kasheka banza”. Isowar Sulaiman ne yasa Mujahid sauke numfashi mai nauyi. Hannu Sulaiman yasa ya kamo nashi yana faɗin. "Please dan Allah kayi haƙuri karkace komai”. Harara ya auna masa ya miƙa masa su Zaitoon haɗi da buɗe motarsa dake gefe ya shiga. Dai-dai lokacin ta iso wurin ido ta rinƙa jujjuyawa sai kuma ta juyo a sukane jin yadda ya ja dogon tsaki tare da buɗe front seat fuska ba wasa yace. "Shigo mu tafi”. Sai kuma ya kalli inda Mujahid yake kwaffa yayi ganin ko kanshi bai ɗagoba, jin yadda ya mata magna cikin kaushin muryane yasa ta matso kusa da motar tana faɗin. "Yau nefa dinner kuma in anyi sallan azahar ne zamu tafi can taraba, muje mu ga gidanta nacan mu shirya da dare za'ayi dinner ɗin kuma kace mu tafi”. Fuska ba wasa murya faɗace yace. "Zaki shigo mu tafi ko sai na fito na soke pala palan kunnunwansa da ya baza yana jin muryarki”. A hankali ta shiga motar dai-dai lokacin kuma Sadiq ya iso, da hannu yayiwa Sadiq alamun yazo. Cikin girmamawa ya iso kusa dashi yana faɗin. "Gani Yah Mahmoud”. Yana kallon ta inda Mujahid yake yacewa Sadiq. "Ka amshi su Zaid ka kaiwa Mrs Salim su, kuma in kunzo Taraba kai zaka koma da motar Sulaiman, shi kuma zai tafi da tawa”. Ido Sulaiman ya zuba mishi yana faɗin. "To kai da me zaka koma”. Ko ƙalla bai ce maiba yayiwa motar key ya bar farfajiyar gidan. Dariya Salma tayi tana amsar su Zaid Sadiq yace. "Wai ashe dama kece Mrs Salim, wato ko sunanki ma bazai kiraba kai Guy nan Duniya ne akwaishi da class ga ƙwarjini da kare girma. Yah Mujahid nacan raɓe a mota yayi shiru kamar wanda ubansa yayi masa faɗa. Farooq ne ya miƙe yana faɗin. "To kuma zamuyi gaba fa dan naga tafiyar Gembu 2 Taraba kamar ya kusa kano to Gombe”. Miƙewa su Adda Nana sukayi suna faɗin. "Muma muje abokan suna jiranmu a waje mun barsu kamar drivers ɗin mu ba daɗi”. Nan sukayi sallama da kakannin nasu, suna fitowa suka shiga gidan kawunsu yayan Mamy, daga nan gidan Aunty Jamila sukaje, acan suka samu Ango Bashir da amarya sun kaiwa Aunty Jamila ziyara daga nan kuma suma gidan Hajja inna zasuje dan daga tafiya dinner zasu tare a gidansu na taraba su da Gembu kuma sai ziyara. Ƙarfe ɗaya dai-dai na rana zaune yake tsakiyar gadon ya miƙe sawunsa tana kwance tayi pillow da sawunsa a dolen da yasata ta kwanta tayi bacci haka tana ƙumƙuni da kukan takaicin yadda ya hanata zama cikin ƴan uwanta a haka bacci yayi awon gaba da ita. Duk jikinta na cikin duvet ɗin sai kanta kawai da yake kan cimyarsa ɗaya tana fuskarsa ɗaya gefen kuma system nashi ne a kan pillow yana daddannawa sai woyoyinsa dake kan bedside drawer. A hankali ta ɗan gyara kwanciyarta haɗi da miƙar da hannunta ta zagayo ƙugunsa tana kifa kanta kan mararsa. Numfashi mai nauyi ya sauƙe jin ana Knocking yasan Sulaiman ne dan shi ya uzzura masa da kira yana son magna dashi wayarsa ya ɗaga ya kira Sulaiman ɗin yana ɗagawa murya a daƙile yace. "Sai ka gwada buɗewa ai sai in kaji bai buɗu bane kafin ka uxzuramin da bugu”. Yana kaiwa nan ya katse kiran, murɗa handle ɗin ƙofar yayi haɗe turawa bakinsa ɗauke da sallama. Yana ƙara rufe jikinta ya nunawa Sulaiman ɗin kujera, tun kallon forko da yayi masa bai kuma kallonsa ba har ya zauna Admiral dake kan table ɗin dake gaban kujerar ya ɗauka ya ɓalle marfin yace. "Yaushe zaka koma?”. Yana danna system nashi yace. "Kana da matsala da komawata ne?”. Fuska a haɗe Sulaiman yace. "Eh ina dashi wai dan Allah kai Papi wacce iriyar zuciyace gareka, nidai kasan bazan iya abinda kai zaka iyaba, kasa an kama Sa'ad an rufeshi da manyan hujjojinka da kai ka bashi damar yin haka ka dawo kace yana neman matarka, ka haɗa harda Faisal ni ko ganinsa ban taɓayi ba, iyaye Sa'ad ni suke sawa a gaba da neman alfmar a basu belinsa kasa an hana, shima Faisal ɗazu yayansa yake ta kirana akan su beli suke so, kasa an maida Sa'ad Abuja anje an haɗashi da Faisal iyayensu na takura min Mom Sa'ad har kuka takeyi nima ta sani kuka kayiwa Allah da Manzonsa kasa a bada belinsu in ma shariyar kakeso kuyi sai kuyi suna gaban iyayensu”. Tunda ga Knocking ɗin da Sulaiman ɗin yayi ta farka shigowarsa ne yasa ta kasa motsawa. Shi kuwa Mahmoud tunda Sulaiman ɗin ya fara magna bai ƙatseshi ba. Sai danne-dannensa yake yi saida yaji yayi shirune ya ɗan ture system nashi, yana gyarawa Fariyda kanta ya ɗan sunkuyo ya manna mata kiss a goshinta haɗe da tattare ɗan gashinta daya fito ya cusa cikin hular kanta kana a hankali ya ɗago kanshi yana kallon Sulaiman ɗin murya cike tab da ɓakin ciki yace. “Sai sun kasheni ne zan ɗauki mataki a kansu, ka kuwa san irin azabtar dani da zuciyata da sukeyi? Yaron nanfa Sa'ad ko sunansa bana sonji, yadda kasan tsohon maye haka yake daga ganinta fa a hotel a Ethiopia inda mukayi transit ya maƙale kamar kaska sanadin shi na kusan mutuwa a cikin flight dole dan azabtar ƙuna da zuciyata keyi ya sakar min fiver kamar zai ɗauke raina haka dole na kwana a Mumbai, da yake shi mugune haka ya addabi rayuwata da kira, ka kuwa san yadda nakejine duk sanda suka kira, ji nake kamar zan haukace barin na haɗewa da jini yake yi fa da irin kankane da ka haukace, a haka fa ya bimu har Ahmedabad lokacin da akayi wa Zaid aiki, inaji ina gani bana son inyi nesa da Zaid amman dole nake barin inda suke dan nasan zan iya kai masa hannu in kasheshi a banzan duk ya gigitamin kai na kasa haɗa inuwa ɗaya dashi, shi kuma wannan jakin mai baya kamar na kura kan kiransa na jarabar tsiya yasa na targaɗata a banza na kwace wayarta amman da yake duk shegune basu san darajar igiyar auren ba wai sai suyi ta kiran wayar Yah Amin a kanshi aka cemin wai nakasashshe ne ko mene ai wlh sai na nakasa hege in bai cire idonsa kan matataba, shi kuma wannan Zubairu ne ko Faisal banza mai kama da bayahuden daga ganinta a Airport a Istanbul shima ya maƙale, su makafine basa ganin ita matatace ko su Zaid da Zaitoon ai sun isa su san matatace amman da yake kwakwalen kifi garesu haka suke ta zura mata ido kamar mayu, ai wlh ba don haƙƙin raiba wlh kashesu zansa ayi ko zuciyata zata samu salama”. Cikin mmki Sulaiman yace. "To wai ba kaine ka basu dama ba, shima yaushe ka fara son Oum Zaid ɗin ni dai na sanka farin sani ciki da waje nasan baka shiri da ita tun tana matsayin matar Yah Amin ka tsaneta kana faɗa da bakinka kuma har zuciyarka nasan haka ne kuma koda aka muku aure baka sonta yaushe ka fara sonta har irin wannan son ba kaine ke faɗin zaka aura mata Sa'ad ba”. Yana datse lips ɗinshi yace. "Makahon sone, nima kaina ban san yaushe bane ko ta yayabane koma dai menene, na dai san kawai na fara jin tausayinta ne tun ranar da Yah Amin ya rasu, iya kar tausayune a wannan lokaci bana jin komai face tausayin kaina da ita, inajin tana bani tausayi saboda su Zaid nasan irin son da Yah Amin yake yi mata nasan ta rasa masoyi na gskya ta bani tausayi yadda tayi ta suma tana farfaɗowa na gamsu tana masifa son Yah Amin ɗina, ni kuma duk maison Yah Amin ɗina ina sonshi, a ranar naji cewa tana jin irin azabar da nakeji na rashin ɗan uwana in ta suma daɗi nakeji zuciyarta zata samu ta huta akan irin azabar da nakeji, wlh iya wannan na sani ban san yaushe ne kuma a inaba kuma ta yaya so yakeba, ka sani ban taɓayi ba bansan ya so yakeba bayan son Ummi da Goggo Dada Aunty Amina Hafiza babufa son wata ya mace a raina su kuma sonsu da nakeyi ba irin wanda nakejin inayi mata bane ko son da nakewa Zaitoon ba irin nata bane nata wani irine na daban mai hana zuciya sukuni more Especially in bata kusa dani ji nake kamar zuciyata zata fito waje yawon nemota”. Sai kuma ya ɗago kansa ido na zubda ƙwallan yace. "Kawai dai inajin son da nakewa Yah Amin ne ya dawo kanta, inajin itace zata meye min gurbinsa Sulaiman kasan waye Yah Amin a wurina ta yaya zanƙi abinda yakeso ya kuma mallakamin”. Ya ƙare maganar yana shafa kanta. Ita kuwa Fariyda wasu tafasassun hawaye ne wani ke korar wani. Shima Sulaiman shiru yayi indo cike da kwalla yake kallon yadda Mahmoud ya sunkuya yana kissing ɗinta tako ina na jikinta haɗi da cewa. "I love har bazan taɓa jin daɗin rayuwarnan ba in babu ita, zan iya kauda duk wani abu da zai rabani da ita, babu wani mahaluƙin ɗan adam da zan iya barwa ita Sulaiman ji nake kamar zuciyata zata fashefa in na tuna yadda tsinannun karnukan can ke kallonta suna waya da ita suji muryarta suga fuskarta shi matsiyacin harda shaƙar ƙamshinta ba kamata yayi insa a kashe min su kawai bama?”. Ya ƙare maganar da alamun tambaya da iyakar gskyar zuciyarsa. A hankali Sulaiman ke girgiza masa kai haɗi da cewa. "Rai yana da girma da daraja, ka daina ambaton kisa, kayi haƙuri ka yafe musu koda suna da laifi naka yafi yawa, dan kaine ka basu dama dafa yardarka sukeyi ko a wurin Allah ka fisu laifi”. A hankali ya fara motsa lips ɗinshi yana istigfari haɗe da cewa. "Bana son tunowa Yah Allah na tuba nayi wasa da igiyar aurena Allah kada ka jarabceni da abinda zai rabani da wannan baiwar taka Allah na tuba”. A hankali Sulaiman yace. “Amin amman dan Allah da Manzonsa kasa a sakesu kaji ka yafe musu Mom Sa'ad tana ban tausayi”. Kwaffa yayi haɗe da cewa. "Dama Abba yace ƙarshen wata kaje ai, dan haka kai zaka wuce da motata Kano Sadiq ya kaima taka Gombe in kunje Aunty Rashida Da Saddiqa da Mrs Salim zaka ɗauka a baya Sadiq ɗin a gefe ya tayaka tuƙi na sanka baka son dogon tafiya, ko Kano zakaje sai kabi Flight zuwa abuja daga Abuja ka tabo kano”. Numfashi ya fesar fahimtar akwai abinda mgnar ke nufi yace. "Kai yaushe zaku wuce?”. Yana ɗan jijjiga sawunshi kaɗan-kaɗan kamar wanda yaro ke kan cinyarsa a hankali yace. "Flights zamubi zuwa Abuja daga nan zamu bi na Kano Angle bata da lfy iskar mota yasata mura”. Kwaffa Sulaiman yayi yace. "Nima dai na kusa yin auren nan”. Yana kallon shi yace. "Naga ai sai wani irin kallon maita kake tayiwa wata yarinya me ma sunanta”. Yana kai goran Admiral bakinsa yace.... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 85 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* "Humaira take Aisha kenan in sha Allah nan kusa zan shiga daga ciki ko dan iyayin Salim motsi ba motsiba yace min wai iyalinsa harda wani cewa kasan mai iyali baya aikin dare”. Yana kallon Fariyda yace. "Allah ya tabbatar da alkhairi muma ai muna son kayi aure ko dan farin cikin Goggo Dada”. Cikin jin dadi yace. “Amin Ya Allah”. Kai ya ɗan jinjina haɗe da cewa. "In munyi sallan azahar zamu wuce Taraba”. Kiran Sadiq da ya shigo wayar Sulaiman ɗin ne yasa ya fita tare da jan ƙofar ya rufe musu. Ƙarfe biyu dai-dai suka kama hanyar taraba. A Guroje suka ɗan tsaya suka ɗan ƙara mai haɗi da yin yan bukatunsu. Suna shiga motar ya ɗan kalleta dan har yanzu da alamun maganin bai gama saketaba dan bata da wani kuzari komai a hankali take yi. Fuska ta kauda tana tura bakin ganin yadda yake kallonta, a hankali yace. “Bari mu isa zakiyi bayani ne yarinya dan na barki ki ɗan ƙara samun ƙarfi ayi komai da hayyacinki ki san waye papi da nagartar ni'imar da Allah yayi miki shine har tsiwar ta fara dawowa ko? ”. Bata jishi da kyauba haka yasa ta jingine kanta taci gaba da baccinta. Alhamdulillah shida da kaɗan suna cikin birnin Taraba kamar jiya yauma haka ya kama musu zazzafan hotel suka wuce can. Suna shiga bathroom ta wuce wanka tayi haɗi da wanke bakinta kana tayi al'wala, tana fitowa ta tsaida idonta kan basket ɗin dake kan table dake tsakiyar ɗakin wanda yake ɗauke da wormars masu ɗan karen kyau na alfarma sai sheƙi da ƙyalli sabunta sukeyi, sai plate bowl mug dasu spoon sai flacks a gefe sai wani ɗan bowl mai ɗan girma da marfi. Ganin ya shiga bathroom yasa ta jawo akwaitinta haɗi da zaro kayan da ta shiryawa sawa a dinner komai ta fidda ta ajiye kan kujera sai kuma ta jawo hand bag dinta, Mai ta shafa sauri-sauri haɗi da kullacar sirri kuma ta zura hijabi tare da shimfiɗa dardumar daya ɗauka amota salla ta kabbarta. Bayan ta idarne ta fara shiryawa ciken datsetstsen getzna ɗinta pink collar da yasha ɗan karen ɗinki na alfarma sai ƙyalli da maiƙo yake yi mai ɗauke ido, yan kunnen fashion ƴan sirara masu mafmsifar kyau da abun wuyansu da hannu da zabe, sai kuma ta fara fesa turarukanta masu sanyin ƙamshi. Tana isa gaba dressing mirror ya fitowa bathroom ɗin ɗaure da towel a ƙugunsa yana riƙe da ɗan ƙarami kuma yana goge kanshi, turaren ta ƙara feffesawa tako wani sashin jikinta, sai kuma ta ɗan murza yar farar hoda tare dasa ɗan lipstick ƴa ƙaramar yatsarta tasa ta kwantar da gashin girarta haɗi da wore ɗan kwalinta. Numfashi mai sanyi ya fesar haɗe da jawo jallabiyarsa da ya ajiye bakin gado ya zura ba tare da yasa komaiba a ciki, turarensa ya ɗauka ya fesa haɗi da hawan kan sallan da bata ninkeba data idar da salla, yana gyara tsuwarsa ya tada iƙama, Ido ta lumshe tana ɗan yin ƙasa da kanta lokacin da ta kalli kanta a madubin ita kanta tasan ɗaurin ɗan kwalinta yayi masufar kyau ɗan gyalen ta yafa, hadi da zura ƙafarta cika ƴan ɗakwas ɗin takalmata masu tsini da tudun gaske jakarsu ta ɗauka tasa wayarta a ciki da ƴan tarkacenta. Bakin gadon ta zauna tana kallon shi jin ya sallame, kiran da Aunty Rashida tayi matane ta amsa tana duba time. "Eh gani nan zuwafa na gama shiryawa ina jiran Appiyn ne ya idar da salla zamu zo yanzu”. Ta ƙare maganar tana kallon shi ganin ya ɗan ja da baya ya jingina bayansa da jikin kujerar ya lumshe idanunsa yana ɗan motsa lips ɗinshi alamu tasbihi yake yi cikin ƙosawa da zumuɗin dinner tace. "Appiy na gama shiryawafa kaga har ƙarfe takwas tayi tun ɗazu fa sun fara, dama kasan sun rigamu isowa, ka idar kuma ka kishingiɗa kayi shiru”. Ida ya buɗe a hankali ya sauƙesu kan kafafunta daga ƙasa ya fara kallonta har zuwa kan fuskarta a hankali yace. "Fatabarakallahu feeh ahsanil khaliƙin masha Allah Alhamdulillah kinyi kyau”. Tana miƙewa tsaye tace. “To mu tafi mana”. Ta ƙare maganar tana tsayuwa gabansa haɗe da zuba mishi ido, ɗan taune lip ɗinshi yayi cikin shu'umin kallon yadda ta tsareshi da ido yasa hannunsa ya jawo jallabiyarsa har zuwa kan cinsa ya bar kanshi zir yadda yazo duniya sai Papi ɗinsa da yayi miƙar zalama. Da ƙarfi ta juya baya haɗe da rumtse idonta gam-gam haka yasa tayi tuntuɓe da samunsa dake miƙe ta tafi suu zata faɗi cikin zafin nama ya kamo hannunta ya fizgota jikinsa haɗi da rumgumeta ta gefen kafaɗarsa har lau bai maida rigarba Iskar bakinshi ya ɗan hura mata kan idonta data rufe yana jin yadda zuciyarka ke bugawa a saba'in, murya can ƙasa yace. "Ba zan iya tafiya a hakaba dole sai an bar Papi sunyi masabaha bastynsa”. Cikin takaici da kunya ta fara fizge hannunta tana faɗin. "Ni kam na shiga ukuna Dan Allah ka sakeni bana so ka barmi inje wurin ƴan uwana komai babu ni a ciki, hakafa kayi min ranar walima shima banjeba ƙanwata cefa Raihana cefa ace kuma dinner ma bazan jeba ko wani hoto bana ciki, haka auren Salam kaƙi mu dawo yanzu kuma ina nan ɗinma komai ka hanani zuwa”. Ta ƙare maganar cikin tsananin fargabar kar ya hanata zuwa da ɓacin rai da yasa hawayenta kwaramyowa wani na korar wani, tanayi tana tureshi, in ya riƙo hannunta ta kai ɗan baki zata kai masa cizon. Kanshi ya ɗan sunkuyar jin damshi kan cinyarsa, damshin hawayenta da suke zuba a hankali ya sa hannunsa ya ɗan ɗagota cikin sanyi yace. "My Angel kuka kuma, Please ki daina zubda ƙwallan yana cikin wasiyyar Yah Amin fa kar in bari ki zubda wahaye”. Ya ƙare maganar yana haɗe bakinsu. Hakan ya hana kukanta zubcewa cikin sanyi ya fara shafa bayanta zuwa kan cinyoyinta haɗe da jawota jikinsa ya zuge zip ɗin rigar ta, sai kuma ya kwantar da ita kan cinyarsa, da sauri ta riƙe hannunshi cikin murya kuka da magiya tace. "Dan Allah kayi haƙuri Please ka barni muje dinner”. Ta ƙare maganar tana sakin sheshheƙan kuka haɗe da zubda ƙwalla gwanin tausayi, yana cusa hannunsa cikin wuyan rigarta yace. “Babe bazan iya tuƙi a hakaba dan marata ta fara murɗa min Please dan Allah da Manzonsa kiyi haƙuri *na tuba* my Angel ki ɗanmi”. Ya ƙare maganar yana ture ɗaurin data kafa a kanta ya cusa hancinsa cikin dogon gashinta dake ta baza ƙamshi. Murya a raunace tace. "Ban warke bafa”. Yana tura hannunsa cikin rigar yace. "Angel a haka ne zaki saba fa ki daina jin zafi haka Dr tace kinga fa na barki da safe kin huta”. Rau-rau tayi da ido haɗe da jan numfashi jin ya kife hannunsa duka kan caɓɓullenta. Kafa ta fara murzawa a hankali tana jan hannunshi murya a narke tace. "Please dan Allah kayi haƙuri sai mun dawo”. Sai kuma kawai ta yunƙuro zata tashi ganin ya zame ta kwanta ya ture dardumar gefe da sauri ya kamo hannunta ya ɗaura kan papi cikin raɗa yace. "Allah da mala'ikunsa suna tsinewan duk matar da ta bijirewa buƙatar mijinta, cewa akayi ko akan tozon raƙumi nakeso ki bani Please bani Please My Angel ki ɗanmi koda na 30 minute ne I'm promise zan kaiki wurin dinner Please bani baneeey”. Ya ƙare maganar yana zare jallabiyarsa ya cilla gefe, haka yasa ta kuma rumtse idonta tana jujjuya kai. Jin yadda yake tura hannunta kan papi. Numfashi mai nauyi taja haɗe da ƙara rumtse idonta da ƙarfi kamar yadda zuciyarta ta buga da ƙarfi dan har yanzu ta kasa sabawa da jin fargarbar lafiyarsa a hankali ya sunkuyo kanta bakimshi ya manna da kunnenta hakan yasa ta zubda siraran ƙollan cike da fargaba, don daren jiya bata hayyacinta bata san ta yaya komai ya tafi ba. Rigarta ya zare ya cilla gefe sai kuma ya ɗan yunƙuro sunkuye ya ɗagata ya ɗaura kan kujerar, kan guiwowinsa ya durƙusa haɗi da sa hannunsa kan ƙugunta pants ɗinta ya kamo da hannunsa duka biyu ya fara ja, ita kam har yanzu idonta na rufe hawaye na silalo mata, kanshi ya kifa kan cikinta ya zira harshensa cikin hudar cibiyarta ya fara mata wani salon. Hannunta ta cusa cikin gashin kanshi tana tureshi gami da haɗe sawunta jin ya zaro pants ɗinta. Kar-kar jikinta ya fara rawa, sai kuma ta ɗan buɗe idonta cinshi shiru, Pants ɗinta ya manna kan hancinsa yana shaƙar kamshi da jan dogon numfashi. Ido na zubda wahaye ta kuma ƙara haɗe sawunta ganin ya rarrafo ya dawo gabanta, hannunsa ya cusa ta bayanta jan hannunshi ta farayi tana faɗin. “Ayyah Appiy kayi haƙuri sai mun dawo”. bra ɗin ya ɓalle ya zare ya cilla gefe. Hannunsa duka biyu ya dire kan caɓɓullenta wani irin murza yayi masu wanda yasata sakin ɗan ƙara mai sauti haka ya bashi damar raba sawunta ya jawota gaban kujerar kana yasa hannunsa ya ɗan ture ƙirjinta haka yasa tayi baya ta mannu da jikin kujerar, daga kan cibiyarta ya fara kissing nata yanayi yana lasar kekkyawar fatarta da take ɗaukar ido a haka ya iso ƙasa. Jujjuya kai ta farayi da ƙarfi ƙarfi haɗi da jan numfashi mai tafe da shishita da sarƙafe murya idonta ya kafe yayi sama dan jin, wani irin makirin salo mai aika shu'uman saƙonni masu ratsa jiki da karayar da zuciya. Kanshi na ƙasa hannunsa na saman kan ƙirjinta, wani irin abun da yake mata da baki yasata jan numfashi mai haɗe da shiɗewa gami da kiran sunansa da harrufa ma banbanta. “Pappeyyy! Moudyyyy!! Mahmoouud!!!”. Duk da yana duniyar gajumare ya shaida kiran da take masa wanda iya zamansa da ita bai taɓa jin ta kiran cikekken sunansa Mahmoud ba sai yau, salon yadda take sauƙe numfashi da shishita da shiɗewa da kiransa ya tabbatar masa ta fice daga hayyacinta. Cakuɗa gashin kansa take yi cikin salon tausa tanayi tana faɗin. “Hhhhhhhh Shyyyyyy Ateiyah numfashi zai tafi”. Kawai sai kuma ta fara ƙarƙarwa a ƙalla 8 minute yana mata salo mafi girma a tsakanin ma'aurata hannunsa na sama yana gigitata. Cikin rawan jiki ya jawota gaba sosai durƙusawa yayi kan guiwowinsa haɗi da amintar da kanshi gareta. Da ƙarfi ta ɗan saki ƙara haɗi da yunƙurowa ta riƙo kafaɗunsa da hannunta duka biyu dan ɗan zafin baƙocinsa da taji ido ta zuba masa cikin nasa daya zuba mata kai take ɗan jujjuyawa tana kallonsa idon cikin ido har lau wasi ƴan siraran hawaye na silalo mata ta ritsa lip ɗinta na sama ta turo na ƙasa. Ido ya zuba mata yana taune da lip ɗinshi na ƙasa girarsa ɗaya yake ɗaga mata kamar mazari haɗi da kuma amintar da kanshi gareta, da ƙarfi ta jawoshi jikinta ta rungumeshi ƙamƙam jikinta na rawa kar-kar. A fizge tace. “Washhh washhhhh zafeeh Ateiyah zafeeh”. Sai kuma kawai ta ja dogon numfashi ta shiɗe, jin hidimar neman salama yake yi cikin ƙololuwar iyawar da tasata mance duniyar da take tuni ƙwarewarsa ta kori zafin da taimakon wadatar ni'ima. Wasu irin numfarfashi yake sauƙewa wani na korar wani jiki na rawa murya a diririce yace. “Jazakillahu khairan My Angle, babe kece rafin daɗi Ngd ngd Ngd! Ashhhhhh”. Yaja sautin haɗe da ihu-ihu kuka-kuka mai cike da sambatu. "My Angel Mahmoud ne Papi ne ba Yah Amin babe kinsan nine mijinki ki ko? Kin san ke matatace bar jin dadi Farriyyhah kin san nine mijinki ko”. A fizge murya can ƙasan maƙoshinta cikin narkekkiyar sauti ta fara faɗin. “Yess! Yess!! Yess!!! *Ateiyah* Appiy papi Mahmoouud! Mahamud Moudyyyyyy shyyyyyyt”. Kanshi ya kawo dai-dai kunnenta cikin haki yace. “So sorry My Angle da zafi ne?”. Cikin rawan muryar kuka tace. “No Ateiyah”. Cikin ihun daya kwance masa yace. "Angel me kikeji Moody ya iyi ko babe lada muke samu bayan ni'imar ki daina kuka ni mijinki ne tell me my love me kikeji”. Tana kuka haɗe da ɗan marin hips ɗinta tace. “So sweet dreams Ateiyah”. Ya Salam gaba ɗaya ya gigice ya gigitata surutai yake yana faɗin. “No ba mafarki bane Angle is true kuma ba Yah Amin bane Appiyn Zaid ne, Mahmoud ne Papi ne mijinki ne ngd my Angel inajin dadin irin daɗin da ban taɓa jinsaba a duniya”. A ƙalla 38 minutes suka saki kuka tare da rungume juna zamewa yayi ƙasa dirsham kan carpert dake wurin. Rungumeta yayi yana maida numfashi gami da sauƙe ajiyan zuciya yana kissing nata tako wani sashi na jikimta. Kusan 7 minute kafin yayi shiru kamar yadda tayi shiru a jikinsa sai sheshheƙan ajiyan zuciya da take sauƙe kanta na bisa ƙirjinsa so take ta buɗe ido kunya ya hanata haka yasa tayi shiru, ɗan tallabo kanta yayi yana kallon yadda ta rufe idonta a hankali yace. “Allah yayi kimi al'barka ya barmin ke ya ƙara miki juriyar ɗaukar nauyin buƙatuna, Allah ya jiƙan Yah Amin”. A hankali tace.... Assalamu alaikum jama'a ta jama'ar arziƙi fatan muna lfy ya gida da yaranmu. Matan alkhairi mata masu duniya, akwai garaɓasa fa ta musamman da na watannan na maulud promo haɗine na musamman kashi da ban da ban, akwai naku na manyan mata, da kuma amare bazaaawara ko budurwa, da masu joge ɗanyen jego ko barden jego. 08069423567 gata inda zaku yi min magna ta WhatsApp, Set ɗin kayana mataki biyu ne. Na forƙo daga 40k ne zuwa ƙasa shine ƙananan 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k Akwai Maganin Infection sadidan yar uwa ba haufi, shi kuma set 10k. Sai kuma manyan set ɗin hajia taho kiji daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k 120k 130k 140k sa sha kundum uban makiya 150k ne yar uwa. Haɗine na musamman. Kana akwai kayayyakin turaren wuta dasu Humra da kulacca suma haka farashinsu yake. Idan kin sayi kaya in dai set ɗin kayanki yakai daga 50k 60k 70k 80k zan biya miki rabin kuɗin Delivery, daga 90k 100k 120k 130k 140k 150k to free delivery ne, Ni zan biya Miki. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 86 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Cikin sanyi ta kumshe idonta cike da kunya da gajiya murya can ƙasan maƙoshinsa tancd. “Amin ya Allah”. Fuskarta ya shafa haɗi da yin ɗan guntun murmushin gefen baki yace. “Farriyyhah na gajiyar da ke ko?”. Murya a narke tace. “Appiy jikina ba ƙarfi kafana rawa yake yi bazan iya tashi ba”. A hankali yace. "To zo mu hau gado kiyi bacci”. Rau-rau tayi da ido cikin kasala tace. “Appiy kace zaka kaini wurin dinner”. Yana gyara zama ya ɗaurata kan sawunshi suna fuskantar juna yace. “In baki buɗe idoba bazan kaikiba, kuma in kin ƙara cemin Appiyn zan ƙarayin na 1 hour”. A hankali ta buɗe idonta sai kuma tayi saurin rufewa ganinsu duka ba komai a jikinsu. Cikin sanyi tace. "To me zan kiraka”. Yana miƙawa tsaye da ita yace. "Da kikaji kayan daɗi ai Ateiyah kika kira, harda wani cemin Moudy ko, ko kunya wai Mahmoud dama kin iya kiran Mahmoud ɗin ashe”. Baki ta tura tana ɗan dukan ƙirjinsa tace. “Please nidai mu tafi”. Bathroom ya nufa da ita yana faɗin. "Yau shine na uku kuma shine wanda kike cikin hayyacinki na forko tsoro da raki ya gigitaki, na jiya kuma maganin mura harda wani cemin. "Cire cire”. Wai in cire wondo yanzu kuma kin wani rufe ido bayan kin gama santi”. Wata iriyar kunyace ta rufeta daga sama har ƙasa cikin yauƙi da kasala tace. "Ni dai ai banyi ihuba wani kuma ihu harda shuɗewa”. Yana direta ta yace. "Ba dole ba na jini cikin ni'imar aljanar duniya ai dole in shiɗe in banyi ihun nan bafa daɗi zai sumar dani”. Da sauri ta jawo towel ta ɗaura tana faɗin. "Ayya fita ni zanyi wanka”. Bayan sunyi wankan ne ta sake shiryawa cikin lace da yafi na ɗazu kyau shi kuma wasu datatstsun suit ya saka sunyi masifar kyau maroon color ɗin ya hasakasu. Ƙarfe goma saura suka isa wurin dinner kuma goma dai-dai za-a tashi. Haka dai suka samu ƙarshen taro suka ɗanyi hotuna. Sai dariya Aunty Sadiya ke mata ita da Rashida. Koda suka koma abincin da Bashir ya kawo musu da kanshi ta ɗan ci shi dai iya Admiral yasha. Washe gari da asubar fari su Adda Nana gaba ɗaya tawagar kawo amarya suka kama hanyar Kano, dan ko sallan asuba a Zean sukayi. Shi kuwa Mahmoud da Fariyda koda sukayi sallan asuba bacci suka maida. Dan Flight ɗinsu sai karfe biyu zai tashi. Sha biyu dai-dai Bashir ne tsaye gaban Mahmoud cikin girmamawa yace. “Please big broz kayi haƙuri muje kuyi lunch da abincin amarya, ita da kanta ta shiga kitchen tayi muku girki tace dan Allah kuje kafun lokacin tafiyarku ya cika”. Yana kallon Fariyda da tunda sukayi waya da Raihana ta gama shirya komai abayace a jikinta Black collor mai ɗan karen kyau da ƙyalli haɗi da sulɓi. Kanshi ya juyo kan Bashir dake cewa. “Dan Allah ayi mana wannan alfarma, daga can sai in kaiku Airport”. Yana gyara lins ɗin hannun rigarsa yace. “Farriyyhah kina son zuwa”. Longoɓar da kai tayi bisa kafaɗarta haɗi da tura ɗan lips ɗinta cikin sanyi tace. “Eh in ka amince minba”. Wani irin mayataccen kallon yayi mata yana jin wani masifeffen daɗi da jin sa tamkar sarki a fadarsa dan furucin da tayi na. Eh in ya ya amince ba cikin gamsuwa da girmawarta da bashi ragamar bata umarni da kalmar ta ya nuna shine masarrafinta in ya sahale taje in bai sahaleba bazataje ba, haka nan yaji bazai iya hanataba hannunsa yasa ya kamo nata murya cike da jin daɗi yace. “Zamuje dan farin cikinki”. A hankali tace. “Nagode”. Murmurshi Bashir yayi cikin ɗaukan salo so yace. “To bari in fita da box ɗin our Aunty”. Daga nan yaja akwatin Fariyda tare da ɗaukar yar jakar Mahmoud ɗin ya fita. Yana fita Mahmoud ya rungumota haɗi da sauƙe numfashi a hankali yace. “Da so nake in samu lokacinki muyiwa Taraba kekkyawan salla da fatan samun ƙannen Zaitoon”. Ya dire mgnar yana manna hannunta kan Papi ɗinsa, cikin sanyi ta janye hannunta ido na tsatsfo hawaye tana ɗan yarfa hannunta murya a karye tace. “Kayi haƙuri na gaji”. Kissing neck ɗinta yayi yana shaƙar ni'imtaccen ƙamshin jikinta yace. “No karkiyi kuka nama haƙura, Amman fa bashine zaki biya in mun koma”. Tana ɗaukar hand bag dinta tace. “Ayyah dan Allah mu tafi”. Briefcase nashi ya ɗauka da woyoyinsa daga nan suka fito. Parlour Raihana suka shiga Bashir na gaba Ita da Mahmoud suna biye dashi a baya waya take yi da Sulaiman yana faɗa masa, har sun isa numan su Zaid yasa aka bawa waya, suna shiga Raihana tazo da sauri ta rungume Fariyda ido cike da hawaye tace. “Duk sun tafifa ba wanda suka barmin”. Rungumeta Fariyda tayi cikin jin tausayinta tace. “Kiyi haƙuri haka akeyiwa kowa”. Bashir da ya shigo ciki yana nunawa Mahmoud 3 seatter ne ya ɗan juyo yana kallon Raihana a hankali yace. “Ga Big broz fa”. A hankali ta saki Fariyda ta riƙo hannunta suka shigo tsakiyar parlour kan 1 seatter Fariyda ta zauna shi kuwa 2 seatter, shiko Bashir hannun Raihana yaja suka zauna kan 3 seatter, tana share ƙwalla tace. "Appiy sannunku da zuwa, ina kwana”. Fuska Ba yabo ba fallasa yace. "Alhamdulillah ayi haƙuri a bar kuka haka kar kisa min Farriyyhah na kuka”. Ido na kuma cikowa da hawaye a hankali tace. "Appiy ngd”. Bashir ya mike tsaye ya nufi Dinnin area yana faɗin. “Bismillah big broz ku iso nan”. Yana kallon Fariyda da Raihana ta kamo hannunta tana faɗin. “Zo muje kune zaku fara cin abincin gidana”. Mahmoud ta ɗan kalla cikin girmamawa tace. “Appiny Zaid mu isa kuci abinci”. Kai ya ɗan jujjuya yana ɗan danna wayarsa yace. "Alhamdulillah Raihana kuje Farriyyhah taci mana, in taci ma ya wadatar mana mu duka biyu”. Da sauri Bashir ya dawo yana faɗin. "Ayyah dan Allah kazo kuci abinci”. Ita kuwa Raihana Fariyda ta zuba wa ido tana faɗin. "Please Aunty kice yaci abinci Allah nayi komai a tsabtace harda Yah Bashir fa ya tayani”. Kai ta juyo kan Mahmoud ɗin da Bashir ke ta masa magiyar yazo suci abinci. Cikin kwaɓe fuska murya a karye tace. "Appiey ko fruits ne muje ka ɗan sha, tunda mukazo fa bakaci abinci ba sai Admiral kake sha sai ɗan cookies”. Ta ƙare maganar tana juya kyawawan idon ta cikin nasa manyan ido tare da da tura lips ɗin ƙasa haɗi da miƙo masa hannu tana faɗin "Ko in tayaka kantashi”. Ɗan guntun murmushi gefen baki yayi haɗi da bata hannu. Raihana na bin bayan Bashir tace. "In Kuma akwai abinda yake so, Aunty Fariyda mu shiga kitchen kiyi masa shap-shap ko”. Miƙewa tsaye yayi ganin ta haɗe fuska tana faɗin. “Shike nan kai ka sani”. Hannunta ya kamo ya ɗan jawota jikinsa a hankali yace. “Angle bazan iya ci bafa, ko naci zanyi amai, kina son inyi amaine”. A hankali ta jujjuya kai hadi da cewa. “To in shiga kitchen dafa maka indomie ne”. Sai kuma tayi shiru tana ɗan juyo kanta tana kallonsa tana tura baki tace. “Sorry na manta nima baka cin abincina ko kaci amai kakeyi dan kana ƙyamata”. Ta ƙare maganar tana haɗe fuska ta juyawa ta nufi Dinnin area, hannunsa yasa ya kamo nata ya jawota, bayanta ya manna da ƙirjinsa a hankali ya ɗan sunkuyo kanshi tsakanin wuyanta da kafaɗarta murya a narke yace. "Ni nace ina jin ƙyamarki?”. Fuska a haɗe tace. "Ai ba sai ka faɗaba aikinka haka ya nuna, dama kai kana magna da bakine ai komai a aikace kakeyi da Ummi tasa kaci dolema ai amai kayi dan kana ƙyamata kace mi ƙazamace”. Ta ƙare maganar tana rau-rau da ido Hannunsa ya ɗaura kan bakinta a hankali cikin raɗa yace. "My Angel wani ƙyama kuma nida yawun bakin yafi min chocolate ɗanɗano, nida ke me ya rage, duk faɗin duniya ke kaɗaice mace da ba inda ban kai bakina a jikintaba, babe har milk nakifa kin shayar daki na lashi ko ina kin maidani kamar tsohon maye na zama kamar mage da lashe-lashe ina bin garɗin milk dinki duk duniya ba wanda na taɓa yiwa halafa kuma ba wanda zan ƙara yiwa haka”. Cikin kunya ta rufe idonta tana tuna makirin abinda yayi mata daren jiya tabbas batun ƙyanƙyami kam ya ƙare a murya can ƙasan maƙoshinta tace. "To in kana son in yarda zan shiga kitchen in dafa ma indomei”. Yana ɗan manna lips ɗinsa a fatan wuyanta yace. "Mu tafi mota dai in sake miki abin jiya ai zakifi gamsuwa bana ƙyamarki ko, ke da na roƙeƙi kiyi min ai har kuka kikayi tayi kikace wai zan saki amai kina ta ƙorafin na ɓata miki fuska da riga daga nan baki ƙara yi min ba, kinga ai kece kike ƙyamata”. A hankali tasa tahin hannunta ta rufe fuskaarta. Murmurshi Bashir yayi haɗi da ƙara tare gaban Raihana yadda bazata hangosu ba, shima bazai hangosu bare suji me yake faɗa mata. Shi kuwa Mahmoud har ga Allah ya mance akwai wani ɗan adam a wurin bayan ita cike da kunya tace. "Ni dai a'a in ma girki kaci”. A hankali yace. "To zanci kiyi min amman bari in fara shan..” da sauri ta zame ta matsa gefe tana faɗin. "Raihana ta ina kitchen yake”. Da sauri ta nufi kitchen tana. "Zo gashi ta nan”. Shi kuwa Bashir kujerar Dinnin table ɗin ya jawo wa Mahmoud ɗin da ya ƙaraso, a hankali ya zauna yana danne papi indonsa na kan wormas ɗin dake shirye kan Dinnin table ɗin, yar hira suka fara da Bashir ɗin. Bayan shigarsu kitchen da kamar 24 minute suka fito, tana riƙe da wani kekkyawan tray da bowl ɗin dish mai marfi ruwan garai-garai sai fork and spoon a naɗe cikin tissue sai kuma flacks da mugs guda biyu masu ɗan karen kyau, gabanshi ta ajiye tare da jan kujerar dake kusa dashi ta zauna tana jawo abun da kayan tea ka kai. Buɗe bowl ɗin tayi, ido ya ɗan zuwaba indomie data dafa mashi wanda yaji nama da kifi banda rabin abincin kifi da nama ne sai kwai soyayyan ƙwai da yaji kifin gongoni sai ɗan vegetables kaɗan yayi wani irin ƙala mai masifar kyau da ɗaukar hankali sai ƙamshi yake bazawa, tura masa gabanshi tayi haɗe da warware fork and spoon daga cikin tissue ɗin ta miƙa masa, amsa yayi haɗi da cewa. “Jazzakillahu khairan mar'atussaliha”. Mugs ɗin ta jawo ta fara haɗa masa tea kamar yadda take ganin su Ummi na masa, Raihana kuwa Bashir ta zuba wa abincin da sukayi haɗi da sawa Fariyda ɗanwaken da tayi mata tana faɗin. "Ke ga naki”. Sai kuma ta ɗan turo mata ɗan bowl mai marfi tana buɗewa tace. "Ki sawa Appiy pepper chicken ɗin akan indomie”. Da sauri yace. "A'a Raihana wannan ma ya isa”. Ido ya lumshe lokacin da ya kai indomie bakinsa naman yayi lugub kifin yayi dai-dai yadda yake so. Mug ɗin data haɗa masa tea ɗin ya amsa yana kallon ta jawo ɗaya zata haɗa yace. "Angel barshi haka”. Fuska ta kwaɓe a hankali tace. "Ai yadda kake sha a gida haka zaka sha a nan ma”. Ba musu ya jinjina kai kawai alamun to. Saida ta gama haɗa masa kana ta jawo ta fara ci sunci sun sha sunyi tib. Ƙarfe ɗaya da kwata suka dawo cikin parlour anan sukayi salla kana suka fito gidan, bayan sun shiga motar ita da Raihana a baya Bashir na jan motar Mahmoud na gefe. Suna isa Airport ɗin ba jimawa Flight nasu ya tashi zuwa Abuja. Ƙarfe uku da da rabi tayi masu cikin birnin Abuja ganin sun fita cikin Airport ɗin ne yasa ta fahimtar ba yanzu jirginsu zai tashi ba. Hetkotan ƴan sandan ciki taga sun shiga da mutumin da yazo ya ɗaukesu wanda taji yana kira da. Hadi da alamu sunyi karatu tare. Suna shiga suka wuce ciki ido cike da mamaki take kallon wurin da aka shiga da suɗin. Gyara riƙon hannunta yayi ya jawota kusa dashi suka zauna, shi kuwa Hadi ya shige ciki jim kaɗan ya fito tare da........ By *GARKUWAR MARUBUTA**SAƘAR MAKAFI* Page 87 Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Shi kuwa Hadi ya shige ciki jim kaɗan ya fito tare da wani babban mutum gaisawa sukayi kana suka kuma fita jim kaɗan da fitansu suka dawo. Ido cike da kaɗuwa take kallon Sa'ad da Faisal dake biye dasu a baya, gefe suka zauna, fuska a tsuƙe ya nuna Faisal yana faɗin. "Ka cire idonka kan matata tunda yanzu dai ka san matar aurece”. Sai kuma ya dannawa Sa'ad matsiyacin kallon yace. "Kai dama ka san matar aurece da yake mayen matane kai ba kunya ba tsoron Allah kayi ta bibiyar matata”. Murya cike da sanyi Sa'ad yace. "Kayi haƙuri mahaifiyata na cikin damuwa kuma kaine da kanka ka bani damar nemanta”. Fasal ya kalla jin yana faɗin. "Ni wlh ban san matar aure bace”. Miƙewa tsaye Mahmoud ɗin yayi ya jawo hannunta yana fita yace. "Ok Barrister a medasu ciki kawai”. Daga nan ya juya ya fita Hadi ɗin na biye dashi a baya. Daga nan Maitama suka wuce gidan Aunty Kubra ƙanwar Yah Saleh, anan ya barta ya kuma fita shi da Hadi. Abral ne yar matashiyar Aunty Kubra da bazata gaza 16 years ta zuba wa Fariyda ido bayan tayi al'walan ta fito daga bathroom tana tattare gashin kanta dan wurin shafar kai ribbons ɗinta ya sule. “Masha Allah Our Aunty kina da kyau dama Sajida ta tura min hotonki lokacin da kukaje Istanbul, itama ta kusan dawowa ai”. Tana tubke gashin ta amshi hijabin da Aunty Kubra ke miƙa mata, bayan ta idar da sallane sukayi ta hira da Abral ɗin da Aunty Kubra dan itama akwaita da sauƙin kai. Sai ƙarfe takwas dai-dai Mahmoud ya dawo Hadi ne ya kaisu Airport ƙarfe goma dai-dai jirkinsu ya tashi zuwa Kano. Tunda suka shiga jirgin duk hankalinsa na kan system nashi da alamu Abu mai mahimmanci yake yi, tsakin ta ɗan ja a hankali tana lumshe idonta, hannunsa yasa ya jawota jikinsa haɗi da ɗan kissing goshinta cikin raɗa yace. "Bacci ko zo nan kwanta kiyi baccinki”. Ya ƙare maganar da gyara mata kwanciya. A can Kano kuwa Hafiz ne zaune a parlour Ummi da Sulaiman da suka iso tun ƙarfe biyar na yamma, sai Huzaifa da bayan sallan isha ne ya kawo Sulaiman abincin da Amina tayi masa, Ummi da Goggo Dada na zaune anan suna ta hira Sulaiman na basu lbrin sanyin Gembu. Text message ɗin da Mahmoud yayi masa ya duba yana faɗin. “Hafiz zuwa sha ɗaya ka shirya zakaje Airport ka ɗauko Mahmoud sun taso”. Cikin zumuɗin yace. "Uncle Sulai da wacce motar zanje da prado ko Hillux tunda kuna dawowa na kai an wanketa an gyarata tsab. Yana ɗan cin snackers ɗin da Amina ta turo masa yace. “Eh kaje da Hillux ɗin ga key ɗin”. Goggo Dada tace. "Allah ya kawoshi lfy”. Amin Ummi tace kamar basu san inda yajeba duk da dai basu san har yanzu yana tare da Fariyda ba. Karfe sha biyu dai-dai suka iso cikin gidan, cikin sauri ta buɗe idon daga bacci daya saceta tunda suka fito Airport ɗin. Ido ta zuba mishi cikin mmkin ganinsu a harabar gidansu Abba suke da sauri ta ja ta tsaya murya cike da kaɗuwa tace. “Appiy gidan nan kuma ba gidanmu zaka maidani ba”. Yana kallon Hafiz da ya ɗauki akwatin Fariyda ya nufi ciki Huzaifa riƙe da nashi jakar. Yana gyara riƙo hannunta da take ƙwaceea yace. "Angle kin dawo gidanki ne ai can kuma gidan Baba Malam ne.” ya ƙare maganar tare da ƙara jawato da sauri, ido cike da hawayen tace. "Ni kam wlh bazan shigaba gidanmu zan koma”. Abba dake kallonsu ta window bedroom nashi ne ya kafe idonsa akanta yadda take janye hannunta daga gareshi da yadda fuskar ke nuni da bata son shiga cikin gidan duk da baya iya jiyo mai take faɗa shiyasa yake ganin kamar kuka takeyi kuma a dole ya kawota. Haka yasashi jan wani irin fusataccen numfashi fuska cike da fushi yace. “Tabbas zanyi maganinka in kai ɗan yau ne nima tsowon yau ne, ba yadda za'ayi in zuba maka ido ka mulki rayuwar yarinya dan tana yiwa iyayenta biyayya su kuma suna maka kara, yadda take nuna bata son shigowa kaɗai ya tabbatar da gudun kasancewa da kai da takeyi, dan haka dole ka sake ta, ta samu mai sonta ya aureta bazan zuba ido kana cutar da ita da mari da duka harda targaɗata da karya ɗan ƴan uwnta, zanga ni da kai waye zaiyiwa wani biyayya! Sake labulen yayi ganin ya ɗagata cak ya shiga ciki da ita duk da tureshi da takeyi. A hankali ya zauna bakin gadonsa yana fesar da zazzafan numfashi. A can wurin su Mahmoud ɗin kuwa a parlournsa ya direta nan ma dan kiciɓis da sukayi da Huzaifa da Hafiz ne, a hankali suka raɓa gefe suka wuce ba tare da sun kuma ɗago kansu ba. Ita kuwa Fariydan can nesa dashi ta matsa tana bubbuga sawunta kaɗan haɗe da yarfa hannunta murya na rawa ido cike da bacci da hawaye tace. "Ni wlh bana so ka maidani gidanmu ba zan kwana anan ba”. Da sauri ya nufi inda take bayan ya ajiye briefcase nashi kan Centre table, cikin bubbuga sawunta ta koma can gefe tana yarfa hannunta haɗi da cewa. “Ni dai ka maidani gidanmu”. Da sauri ya jawota jikinsa haɗi da faɗawa kan kujerar dake bayansa da ita murya a sanyaye yace. "Angle nan nefa gidanki ɗakin mijinki uban ƴaƴanki ina kike dashi a duniya da yafi nan, Please ki daina cewa in medake nifa mijinki ne”. Tana ƙoƙarin zillewa tace. "Kowa fa yasan ka sakeni”. Da sauri yace. "Amman ai ke kin san ba haka bane, kin san da igiyoyin aurena uku ras a kanki”. Tana tureshi tace. “To ai babu wanda yasan da hakan sai ni da kai, kuma Mahaiafina da Mahaifiyata basu saniba ba izininsu ba komai kawai sai ka dawo dani nan nidai bazan iyaba”. Yana ƙara matseta yace. "Ba abinda Malam zaice in ma yayi magna ni zan faɗa masa ba sakinki nayi ba, kuma zan nuna masa hujjata”. Murya na rawa tace. "Koma menene sai ka bari sai kayi magna dasu ka nuna musu hujjar taka su yanke hukuncin da sukaga ya dace akaina dole zan musu biyayya kamar yadda nayi musu a baya”. Tallabe kanta yayi yana kallon idonta dake sheƙin hawaye a hankali yace. "Karkiyi musu biyayya in dai hukuncin rabamu suka yanke Please My Angel karkiyi nesa dani duk rintsi wlh bazan iya rayuwa ba tare da keba”. Tana ɗan bubbuge ƙirjinsa tace. "Ni dai ka maidani gidanmu wlh bazan kwana a nan ba, me zancewa Mamy na yanzuma duk sun koma saura ni kaɗai in naje ince mata ina na tsaya ni da waye”. Yana jawota jikinsa da kyau yace. "Kice mata wurin mijinki kika tsaya tare dashi”. Kuka ta saka a sakalce cikin iyakar gaskyarta da tsanar kwana a nan ɗin murya na rawa tace. “Abba nefa da kanshi ya maida ni ta yaya kuma zan dawo gaba gaɗi, ni bana son gidan nan”. Cikin fargaba yace. "To naji zan maidake amman kingafa yanzu har sha biyu ta gota, kiyi haƙuri da asuba zan maidaki ko su Abba bazasu san nan muka dawo ba”. Kai ta rinka jujjuyawa cikin gajiyar wuni zirga-zirga Taraba to Abuja, Abuja to Kano, a hankali ta fara sassayan kuka mai haɗe da ɗan dukan ƙirjinsa tana faɗin. "Ni dai yanzu, ka maidani gidanmu, bana son Mamy na ta gane tare da kai muka tafi, bazan iya kallon su Ummi ba, me zan cewa Malam da Abba da ya maidani gida da kansa”. Ta ƙare maganar da alamun bacci ya fara danne kuzarinta dan muryarta tayi ƙasa, cikin hikima yake ɗan jijjigata yana lilata haɗe da shafa bayanta a hankali yake faɗin. "Naji ni zan medake da kaina da asuba”. A hankali tace. "Ni dai yanzu..”. sai kuma tayi shiru alamun bacci ya kwasheta. Ajiyan zuciya ya sauƙe haɗe da gyara zamansa, yana kallon fuskarta, murmushi mai cike da shauƙine ya subce masa tuno daren da sukaje Gembu yadda ta rinƙa yi masa abubuwa cikin maye, ta bashi dukkan farin cikin da yake buƙata a hankali yace. "Yau ɗinma da na ɗura miki maganin murar ai ki bani kakan daɗi na”. Sai wuraren ƙarfe ɗaya ya miƙe da ita caɗak bedroom nasa ya nufa da ita, kan ƙasaitaccen gadonsa, numfashi mai sanyi ta fesar lokacin daya kwantar da ita, duvet ya jawo ya ɗan rugeta zuwa ƙirjinta, a hankali ya ɗan zauna gefe hannunsa ya ɗaga ya Azkarul Naum ya tofa a hannunsa ya shafa mata, idonsa ya tsaida kan lips ɗinta yana ganin yadda takeyin kamar wacce ta samu sweet haka take tsotsan lip ɗinta na saman a hankali yace. "Shi yasa kika ƙware a iya tsotso duk abinda kika ritsa da tsotso sai kin masa irin tsotsar da bai taɓa jiba. A hankali ya yunƙura ya shiga bathroom, wanka yayi gami da al'wala yana fotowa ya zira 3 quarter irin mai laushin nan, a hankali ya dawo kan gadon ya kwanta haɗi da jawo ta ya ɗaura kan ƙirjinsa yana mai yin Azkarul Naum. A can gidansu kuwa tunda suka iso duk sukayi wanka suka cicci abinci sai kuma aka dasa hira. Mamy ne ta kalli Saddiga data shigo goye da Zaitoon tana faɗin. "Mamy bari in kwantar miki da princess anan ɗakin mamanta yana cike surutun su Salma da Rashida ya hanata bacci”. Kwaffa Mamy tayi kana tace. "Ai sai ki kira ƙanwar taki ki gaya mata su zo su ɗauki yaransu, kuma suyiwa mutane bayanin munafurcin me suke ɓoyewa ni dai nasan in dai Mahmoud ya saketane kuma babu idarsa akanta kamar yadda ta faɗa bazai je ya ɗauketa suyi ta yawon hotel ba, dan haka ki gaya mata duk inda suke suzo su ɗauƙi yaransu danni ba ƴar raino bace tasan dai Raihana tayi aure yanzu ni kaɗaice anan in kun koma Khadijah da Nana da suke garinma ba kullum suke zuwaba bare ita da kullum suna cikin yawon ƙasashe tun Aminullah ɗinma bare shi wannan Yaron Mahmoud yafi Aminullah ɗin fita waje, dole suzo suyi mana bayani musan matsayin aurensu dan ba ɗaukar sakarcin zamuyiwa ba”. Ita dai Saddiqa tunda Mamy ta fara magna batace komai ba tana kwantar da Zaitoon ta koma gefe ta ɗan zauna a hankali tace. "To Mamy zan gaya mata, ni ɗazuma na kirata Mahmoud ɗin ne ya ɗaga”. A kufule Mamy tace. "Nima da na kira jiya shi ya ɗaga yana ta min kame-kame, kawai ki gaya mata malam ne ke son ganinta”. Tana gyada kai tace. "To”. kana ta juya ta fita, a bakin ƙofa sukayi kiciɓis da Mimy maman Salam kenan da Matar Uncle Muhd suna shiga ɗakin Mamy suna faɗin. "In mun biyewa hirar Fariyda da Mahmoud da Raihana da Bashir sai muyi kwanan zaune, mazane Allah ya basu ƴan soyayya”. Dariya tayi ta wuce tana faɗin. "Ina kuka manta Rashida ita da mijinta soyayyarsu bata tsufa, gacan Salma da Salim wlh har tausayi wayarsu nakeji wuni da kwana fa sukeyin magna a waya na rasa me suke faɗawa juna”. Dariya sukayi suka wuce riƙe da tray abincin da Amira tayi musu. Anan gidan Abba kuwa. Ido Ummi ta zuba wa Goggo Dada bayan Sulaiman ya tasa ƙeyarsu Hafiz da Huzaifa sun tafi part ɗin da suke. "Hmmm Mahmoud yana son takalo fushin Abbansa ne, ya jamin ɓacin rai dan yanzu gani zaiyi kamar da sanina ya tafi Taraba ya kuma kwaso yarinya ya dawo da ita bayan ya saketa gaban su yanzu kuma ace yayi gaban kansa ya dawo da itane ko kuma ya haukacene so yake ya lalata mata tarbiya”. Numfashi mai nauyi Goggo Dada ta sauke haɗi da cewa. "Ai kina da shaidu baki saniba, kuma kinji Sulaiman fa cewa yayi to ba matarsa bane mene dan ya dawo da ita, nifa ina ji a jikina wlh Mahmoud baiyi sakin nanba, tunda dama kawai ce masu yayi na tura mata”. Kwaffa tayi haɗi da miƙewa tace. "Saida safe zamuga iya gudun ruwansa da iyakar tsaurin idonsa.” Daga nan sukayi saida safe. 5:48 Am ta fito parlour da sassarfa tana gyara mayafin ta, tana taka Downstairs a hankali gudun kar a jita tafiyar take tana mgnar zuci. "Yah Allah kasa har in haɗu da kowa har in fita, kafin ma su dawo masallaci na isa gidanmu”. Ta ƙare maganar zucin tana yin ƙonon sauƙowar. Dai-dai lokacin kuma Samira da Mamanta ke tsaye bakin ƙofar parlour Ummi dake cikin corridorn inda zatabi ta wucen Knocking Maman Samira takeyi Samiran na gefenta dan saboda Hafiz yace yana da lectures 7:00 Am shiyasa suka shigo da wuri dan ɗaura kari, Ummi ne ta buɗe musu ƙofar haɗi da ɗan ja da baya tana faɗin. “Hafiz ya saku tasowa da wuri ai da kun barshi yasa tea ya tafi”. Maman Samira na shiga, sai kuma duk suka juyo ita da Ummi jin Samira ta saki ɗan sautin jin daɗi haɗe da cewa. "Oyoyo Aunty Fariyda kai Alhamdulillah”. Sai kuma kawai ta ƙarasa gaban Fariyda data ƙarasa sauƙowa tana karkaɗawa mata kai haɗi da mata alamun tayi shiru, rungume Fariyda tayi tana faɗin. "Kai naji daɗi Hafiz ina kuke gidanmu zaiyi daɗi Our Aunty ina twins?”. Jin haka ne yasa Ummi da Maman Samira fitowa, Ita kam Fariyda shiru tayi kamar bata wurin sai kanta data sunkuyar cike da tsananin kunya mai kashe jiki da ido ta kasa koda ɗaga idon ta bare ƙafarta......... By *GARKUWAR MARUBUTA*