[10/31, 6:05 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Love, Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ *Idan kashiga Damuwa da kunchi ka tuna Allah...* Free page 001 *AUNTY AISHA MMN TEDDY* _Bismillahir rahmanur raheem_ *** _LONDON_ Tafiya yake yi tare da hayewa stairs ɗin dake tsakiyar falon ,wanda hannun sa ɗaya na a kunnen sa da ya dafe wayar sa ƙirar iPhone x Wanda ko ba'a ce ba kasan kira yake mai muhimmanci ,tun daga yanda ya natsu yana sauraren mai maganan ...ɓangare guda kuma na ɗayan hannun sa handkerchief ne mai ɗan girma ,wanda yakai girman madaidaicin Towel yana sa hannun sa tare da tsane zufan dake sauko masa ba ƙaƙƙautawa...kallon sa nayi ina ɗan ƙare masa kallo ,namiji ne wanda yafi kama da sura da ƴan dambe don gamɓan sa ka kalla yanayin girman su sai kaji tamkar ka sa gudu kabar inda yake ,ga fuskar sa ɗaure babu alamun rahama . Hannun shi yakai yana shafa sajen da ya bari a fuskar ,yana hura iska tare da furxar dashi ....Abdul Ahaad shine kalmar da ya kuma katse sa ,wanda ta kira shi murya babu wasa. Lumshe lulun daƙwa daƙwan idanun sa yayi kamin ya amsa ɗayan ɓangaren kirar da Na'am Ammie". I say you should come Back". Wannan itace magana ta ta ƙarshe . Ni nasa ka, kuma nayi maka tilas ka taho London a lokacin da baka buƙata! And now all is gone , is past so what next? Ka dawo gida nageria. Shekara ɗaya kenan aka shugaban ƙasar Nigeria yace " Ƙasa ta yafe maku zunuban ku , don haka ka dawo gida ,shekara kusan goma kana London...sai dai mu ƴan uwa idan mun matsu muna Son ganin ka muna aiki da saukar jirgi? Na gaji bakai kaɗai ba duk wani soja ma tuni ƙasa ta yafe maku akan guduwar da kuka yi a aikin soja! Nasan Ni na saka ka kayi hakan ba'a Son ran ka ba,amma ka sani Ni uwace kuma Ni na haifeka ,bazan bari na yarda ina gani da idanu na na rufe a turaka daji halaka ba...baka rasa gatan uwa da uwa ba. Wannan shine dalilin faruwar komai don haka Pls Abdul come back Nigeria now. Ta ƙare maganan tana yin shiru tare da sauraren jin na bakin sa...wanda kusan mintuna biyu bai ce mata komai ba ,sanin waye shi da baƙin ma miskilancin sa yasata yin shiru ba tare da tayi fushi ta sauke wayar a layi ba. "Ɓangaren Abdul Ahad kuwa nisawa yayi yana ware idanun sa da suka sauya daga fari zuwa jah a lokaci ɗaya Ammie". Ya kira sunan ta cikin wani irin murya na Son fahimtar da ita...kana yace " Wai yanxu Har Nigeria abun yarda ne, da don sun faɗi abu since ya wuce shikenan ya wuce? Wallahi ƙarya sukeyi , kuma duk wani wanda yabar Nigeria ya gudu daga shekarar mu akan Boko Haram sai yanzu zuwan kidnappers Ace mu dawo mu yi yaki mu koresu ,wani yayi kuskurar dawowa to wallahi kashe shi za'a yi har lahira Ammie,kar Fah ki manta rantsuwa mukayi kan zamu tsaya mawa gida Nigeria koda zamu rasa rayukan mu .an kashe da yawa daga cikin mu ,wanda mu saboda mun shiga soja da kuɗaɗen mu wannan yasa da muka ga baxamu iya ba muka bar Nigeria , and now na riga na zama cikakken ɗan ƙasar London there is now more Ammie ,na fi jin daɗin rayuwar nan a yanzu. Abdul Ahaad! Ta kira sunan sa cikin convenient voice Kamin tace " Yanzu Fah su wa ke mulkin Nigeria? Abie ne fa! Mahaifin ka! Pls pls Ahaad ka natsu shekarun ka Fah yanzu yaci ace kana da iyali 34 ba wasa ba... Ammie! Ya kira sunan ta yana katse ta ba tare da yajira jin me zata faɗi ba...Ammie yanxu suruka kike buƙata ,so I have many girlfriends here , Wanda Ni suke jira a ko wani lokaci...there's Shirley and angeleka so... Ya Isa wannan shashancin banzan ya ishe ni haka! Ba angeleka ba , Allah yasa Angel ne Mala'iku n zare rai ban yarda ba ,ban kuma amince ba...kai nake so ka dawo! Kuma bana sha'awar yin surukuwa da wata ƙabila da ba ta Hausa Fulani ba finale. No Ammie shikenan na fahimta yanzu Ni dai duk wacce kuke so ku aura mun ita , akawota London shikenan ,amma Ammie ko mutuwa nayi ina roƙon ku kar a dawo da gawata Nigeria". Kasa basa amsa Ammien tasa tayi kawai saboda takaici sai datse kirar tayi tana cilla wayar gyefe tare da dafe kai. Yau ta gama nadama akan abubuwa da yawa da itace sila yanzu ya tayi...nisawa tayi tana miƙewa tare da fara takawa tana kai kawo a tsakiyar ƙayataccen falon nata ,kamin kaman zauwatacciya ta fara magana da cewa " Abdul Ahaad nasan ka jarumi ne ƙwarai , Ni nasaka maka komai dake maka shakku , lokacin da kayi soja da kanka ka kai kan ka saboda jarumta. A lokacin da mutuwa ke maku ƙwanƙwaso tunkarar ta kayi kai tsaye ,wanda Ni na tare ka...nasan komai Abdul , ka saba da shashanci ne na ƙasar waje wannan yasa ka kake ƙin dawowa ƙasar ka ta haihuwa . Har kake tunanin Auren baturiya....kaiii Yah Allah! Tayi furucin tare da ɗaga hannayen ta sama. Kamin tace " ko nawa ne zamu biya mu fansa diyar ka Abdul ,kai ke nan mana ɗa ɗaya tilo,idan bamu kareka ba meye amfanin arxiƙina ? Dana mahaifin ka da yake ministan kuɗi a Nigeria a yau? . Huuuuu nisawa tayi tana nufar window side ɗin ta tare da sa hannu tana matsar da cotton ɗin windown tare da kallon ilahirin farfajiyar gidan da girman sa da tsaruwan sa ya wuce misali. *** Wani irin gudu shanayen keyi garke guda...ƙananu da manya , sun tarwatse sun banzama suna shiga cikin gari ,da wannan dare wanda yasa mutane n cikin garin gwargwaje dake nan zaria kowa faɗin na bakin shi ,don ko ba'a faɗi ba kasan wanda suka koro wa'annan shanayen ɓarayi ne garke garke don sun fi dubu ...mahmuda ne me napep yajah ya tsaya yana Furta innalilahi waina ilaihir rajiun...kai Allah ka iya mana! Bai ƙare maganan tasa ba , yaji wata murya na faɗin Sadaka yallah bawan Allah! Cikin ɗan sauri ya juyo yana kunna hasken kekensa ,wanda yasa shi ƙare mata kallo ,irin buzayen fulanin nan ne na daji , wanda suka baro ƙasar su suka zo cirani don ɗan matsololi n su . Mahmuda ne ya fiddo da ido yana cewa " Au Wai Dama ku mutanen SADAKA YALLAH har yanzu kuna nan? Eie . Ta basa amsa cikin gurɓatacciyar hausan ta , wanda kai tsaye mahmuda yace " To jeki gaba nima almajiri ne,baki ga ƙarfe goman dare ina aiki ba?". Amaimakon tayi gaba sai gani yayi ta ƙwashe yalolon mayafin dake jikin ta tana banƙaro masa nonuwa gaba tare da cewa" Sadaka ko Karuwa! Ƙurrr Mahmuda yayi ma na shanun ta ,don wani abu yaji yana masa yawo sam ya manta da mutanen da ya ɗauko...sai dai Muryar wata mata a kujerar bayan napep ɗin nasa yaji tana doka Salati da salallami tare da faɗin " Aiko kuwa dai kunyi asara... Malam zaka kaini inda zani ko na sauka na hau wani???. Cike da borin kunya mahmuda yajah napep ɗin cikin sauri, wanda itako wannan sadaka yallah idon ta a tsatstsaye babu alamun kunya ko nadama...gaba naga tayi tana nufar wani rumfar mai sayar da lemu inda mazan mutane irin drivovi da sauran su sukayi cin cirodo..... *** Shatu Fulfulbe!! Sunan dana ji ana kira kenan cikin wani arrogancy voice wanda yasa Shatu sakin Ƙwaryar nonon tana matsawa da jikin ta sosai jikin bukkan , tare da ƙanƙame jikin ta....Gaba ɗaya fulanin kidandan ne tsugunne masu fitsari nayi masu mutuwar zaune nayi. Yayin da ɓarayin shanun suka ƙwantar da mazan Fulani shida suka kashe nan take da bindiga. Wannan yasa Shatu tsorota duk jin ta da take kaman namiji ba tsoro yau ta firgita. Gashi babu sunan wanda suka riƙe ya kama bakin su sai na Shatu FULFULBE. Ɗaya daga cikin su ne ya kalli Baban Shatu wanda take kaka ga Shatu yana cewa " Baaba dama mana furar da nono. Wanda sai a yanxu na duba ga Baaba dake ta murxa hannun ta da luddayi ƙasa , tana aikin damu a tunanin ta a ƙwaryan dake gaban ta ne ,bata san tsoro yasa ludayin aƙasa take turbitsa shiiiii....ƙara magana yayi mutumin yana dariyar mugunta tare da faɗin Baaba dama mana furar da nono. Jiki na rawa tana kaɗa kai cikin gwarancin ake hausan ta wanda bai fita take faɗin " Mi addama maka nakeyi ɗan nan😂 . Dariya suka sheƙe dashi da sai da kaf ilahirin dajin rugar ya amsa kana su kuma cewa " Baaba ki dama mana furar da nono mu sha! Itako ƙara faɗin " Mi addama maka nakeyi! #Symphaty #Romantic #Love #Comedian #story _Hahaha ko nima Fah na dara , Baba taga mutuwa dole tace mi addama maka nakeyi🤣 . _Ban ga lefin Abdul Ahaad ba ko kun gani? Nigeria wanda yabarta waxai so dawowa🤷‍♀️ dole yace ko gawarsa kar a dawo dashi Nigeria🤣😂 _Littafin na kuɗi ne kamar yanda kuka sani Regular payment₦300 VIP membership ₦₦500 spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel._ *Masoya na nasan kunfi billions kumun share iya iyawanku😂💃* *Mmn teddy* [11/1, 5:28 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ *Idan kashiga Damuwa da kunchi ka tuna Allah...* Free page 002 *AUNTY AISHA MMN TEDDY* _Littafin na kuɗi ne kamar yanda kuka sani Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel..._ *** Mi addamawa kike Baaba?? Ɗaya daga cikin su yayi maganan yana kallon Baaban Shatu dake ta murza liddayi a ƙasa tana damun fura ,kan ta a sama tana kallon kidnappers ɗin tsoro yagama dirar mata ita duk a tunanin ta Aƙwaryar nono take damun, bata san a ƙasa ta sanya liddayin ba...ohk yayi Baaban fulfulbe dama mana furar musha ya ƙare maganan tare da miƙa hannun sa yana matsar mata da ƙwaryar nonon ,wanda sai a sannan ta farga da ludayin ba a cikin ƙwaryar yake ba! Yi haƙuri ɗan nan tayi maganan firgit ,ganin ludayin hannun ta a ƙasa. Dariya suka sheƙe dashi suna miƙa bindigansu sama babu imani suka saito inda Ɗan Fulani ke tsaye da mashin ƙarfe ƙarfe a hannun sa ...duk wannan masifan da akeyi kuma suke ciki shi bai saki mashin ɗin nashi ba. Abun ka ga fillo da shegen Son Abun Duniya. Kai bafullo kawo mana duk abun da ka mallaka mu bar ka da ranka! Muryar ɗaya daga cikin su mai amsa kuwa ya daki dodon kunnuwan su ,wanda yasa Ɗan Fulani kallon Shatu dake tsuma tana masa alamun ya miƙa mashin ɗin ,amma sai ɗan Fulani ya zube yana cewa " Aradu Bani da koshishi...ban aje ba,ban da komi sai wannan ƙarfen. Kuma daga binni Baba ta ta aiko muni dashi. Buɗe baki ƴan kidnp ɗin sukayi ,kamin wani mai kai sol sol yace " Shakumdu sauke bindigar ka maza! Ashe ma har ƴan uwa suke dashi masu kuɗi ? To yanxu ku ɗauko mana shi , kamin nan a tattara kowa na wannan ruga ki tasa ƙyeyar su muyi cikin daji. Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun shine abun da Ɗan fulanin ya faɗi cikin dasasheshiyar hausan sa ...kamin ya juya ga ƴan uwan sa Fulani yana sauya harshe zuwa fulatance ,su dai ƴan kidnping sun ga fulanin ne duk sun miƙe tsaye , kawai sai kika ga kowa ya fashe ciki harda Ɗan Fulani wanda ya ɗauki mashin ɗin cak ko nauyin ta baiji don shi bata shanayen sa yake ba...cilawa yake da wannan mashin a dajin rugar kowa yasan shi ga faharin yana da ƴan uwa a binni. Takaici ne yasa ƴan kidnping ɗin buɗe masu huta kashe bayin Allah kawai suke ,masu darewa nayi a wannan dajin Allah duk sun watse sun bar rugar su ,da ko man su. Ɗan Fulani kuwa dirawa yayi ta wani katanga tare da hayewa mashin ɗin wannan shine dalilin da Allah ya ƙaddara ƙwanan sa a gaba . Gudu suke yi a haka suka fito titin farara , a wannan tsakiyar dare . Wanda suka mace a hanya sun mace ,wanda aka kashe an kashe ,haka wanda ɓarayin suka kama sun kama. A gyefen titi Shatu ta zauna tare da lafewa jikin Baaban fulfulbe ,kowa ka ganshi a cikin tashin hankali ,amma abun haushi mutane kowa yana zuwa wucewa yana yin ido biyu da fulanin nan me yakon su tsaya a masu agaji ,sai kaga abun hawa ya wuce da wani irin matsiyacin gudu fiiiiiiiiiii ,kowa na tsoron rayuwar sa ,don sun san kidnpers ne kaɗai zasu koro su a wannan tsakiyar dare n. Allah sarki bayin Allah Fulani namu , duk wani juyayin iska , bugun abu ko wani irin sauro dama wannan sun saba da cizon shi haka ma yau sukayi kwanan ido biyu a titi , suna jirar wayewar gari su koma rugar su ,a cewan su basu da inda zasu je da ya wuce nan. *** Ƙwance yake ƙarfe 10:03am ya miƙe ƙafafun sa a kujerar mai kama da restchair , idanun sa na akan wayar hannun sa da yake IG hankalin sa ƙwance don ya manta da faɗan da Ammie ta kirashi a jiya tayi masa na ya dawo Nigeria. Post ɗin hoton sa yayi a page nashi , cikin shigar sport Wanda ko ba'a faɗa maka ba kasan hutu da ƙwanciyar hankali sun zauna a wurin nan... AHAAD JAGABAN! da haka kowa kebin sa da comments wanda fellowers ɗin shi shi kan sa bai san iyakan su ba...daga celebrati ya koma soja don haka dole ya samu masoya ga ƙyau ga miskilanci ga aji shi yasa kowa ke kirar sa da JAGABAN! Sam ya manta da Shirley dake zaune tana masa surutan ta , da bai sauraren ta sam. A hankali ta matso jikin shi tare da kai hannun ta tana ɗago da fuskar sa dake a kan screen ...lulun idanun sa ya zuba mata masu firgita marar kunya kamin tace " Pls Abdul Ahaad ! Kauda kansa yayi daga kallon ta yana ƙoƙarin cigaba da latsa wayar sa. Nan yaji takai bakin ta tana ɗaurawa bisa laɓɓan sa tare da fara sgueezing nashi tana tsotsan laɓɓan nashi in a romantically . Kusan minti uku suka ɗauka a haka ba tare da ya dakatar da ita ba... Wanda babu abun da kake ji na tashi a wurin sai ƙarar AC dana tsotse tsotse ka ɗauka alawa ta samu mai ɗan karar daɗi. Ganin bata da alaman zame bakin ta daga nasa yasa shi sa hannu yana kauda kan sa tare da zare bakin sa . Wani irin gauron numfashi ta sauke , kana takai hannun ta tana riƙe nashi kaman zata sa masa kuka , don ta lura baya jin biye ma iskancin ta na yau! IG ta ɗauke masa hankali . Shafa gyefen fuskar sa tayi tana shafa sajen fuskar sa a hankali tare da faɗin " Pls My lab.. No shirley Shine kalmar da yayi mata ,tare da haɗe girar sama da ƙasa yana kallon ta tare da ɗan lasar laɓɓan sa na ƙasa kana ya buɗe bakin sa nan take hushiryar sa suka bayyana na sama kamin yace " I have alot to do now ok?. Shiru ta masa , wanda ganin ya cigaba da aikin sa yasata kai hannun ta tana kama nasa hannun tare da cewa " lemme do massage for you! Ɗan ɗaga mata kafaɗa yayi na she can do". Wanda ganin haka yasa shirley fara matsa masa fingers ɗin sa a hankali tana masa tausar hannun don tasan daga nan ne tafiyar zata miƙaaa. Yanda take bin jikin sa da wani irin salo wai adole wannan shine tausar? Niko nace ta ƴan iska dai. Jawota yayi jikin sa kai tsaye yana haɗata da ƙirjin sa....kallon ido cikin ido suke wa juna kamin ya sakar mata ɗan murmushi yana ƙoƙarin haɗa bakin shi da nata wayar sa ta fara ruriii yanayin ringing tone ɗin da yakeyi na Ammie hayaty yasa shi saurin dakatawa da duk wani abu da yake yi ...yana ɗaukar wayar tare da saurin karata a kunnen sa...Ammie brk da sfy. Bata amsa sa ba ,sai cewa tayi ' Abdul inaso yanxu ka hau tashar labaran arewaci kaga mai ke faruwa a ƙasar ka ta Afrika. Kamin yayi magana ta katse kirar . Wanda lokaci ɗaya shirley taga sauyi daga garesa. Hannun sa yakai yana rabata da jikin shi tare da miƙewa zaune yana gyara zaman sa. *** Mutane basu fara taruwa ba sai wuraren tara ,wanda kamin jami'ai su taho tuni ƴan jarida sun hallara don watsa labarai. Magana duka ake mawa fulanin akan meke faruwa? Amma sai dai kashh basu da ƙwaƙwƙwarar Hausa a tongue ɗin su , wanda wasun su masu rauni kuka kawai suke...suna miƙewa tare da Nufar dajin da suka fito. Wani ɗan jarida ne yabi bayan su cikin sauri yana haɗa su da Allah su tsaya suyi masa magana ,tare da Tambayar idan sun koma cikin dajin basa tunanin halaka?. Wannan ne yasa Shatu fulfulbe juyowa a zafafe tana kallon ɗan jaridan kamin ta fara magana da gurɓatacciyar hausan ta tana cewa " Idan ba koma rugar mu ba ,ina zamuje...shin ku da muka fito kun bamu ma sauki? Ina manyar ƙasan suke? Meye amfanin su na shuwagabani a gare mu ,bayan sun kasa mana komai. Sun kasa mana taimako da mahalli bare abun da zamu ci muyi rayuwa! Gomma mu koma mu mutu a dagi yafi mu mutu a titi mutuwar wulaƙanci. Kawai sai ta fashe da kuka tana cigaba da cewa " Sun kashe wasun mu! Sun mawa wasun mu illah da rauni! Sun kwashe dukiyar mu! Meyayi saura shikenan rayuwar mu! Zamu kai masu shima su amsa idan su Allah ne! Tana faɗin haka ta juya tana nufar inda sauran ƴan uwan ta sukayi ...wannan lbrn shike yawo gari gari ƙasa ƙasa ana yamaɗiɗi ga halin da Nigeria ke ciki. Duk abun da ya faru a idon Abdul Ahaad da shirley wanda ita dai bata jin komai sai Ahaad da ya miƙe tsaye. A hankali ya fara takawa tare da kaiwa da komowa a tsakiyar falon "Abdul Whats wrong?". Kamin ta ƙarika maganan ne taga ya nufi inner room ɗin shi ,wanda cikin sauri tayo bayan sa.....A tsaye ta gansa yana haɗa kayan sa ...wanda cike da fargaba da tsoro take tambayar ina zashi? Wanda kai tsaye ya bata amsa da Gida Nigeria! Fiddo ido waje tayi tana kallon shi kamin tasa rigimar bai isa ya tafi shi kaɗai ba tare zasu tafi ayi masu aure a can. Bazai tafi ya barta ba". Nidai ganin haka farin ciki yasani saurin fichewa daga wurin ina nufo gida Nigeria kai tsaye don nayi mawa Ammie busharar dawowan sa , don addu'ar ta yau Allah ya amsa. *** Major general naji samarin falon na faɗi suna dariya....wanda Abdul Ahaad dake zaune yana ganin komai sabo a gareshi yau kwanan sa biyu kenan da dawowa . Labari ya gama waɗe dangi ƴan uwa ,kullum gida mutane ,wannan kuma shike damun sa ,don ya rabu da jin hayaniya irin haka. Wannan yasa shi kullum ka ganshi hankalin sa na akan wayar sa ,don shugaban sojojin arewaci ya umarta yana Son ganin su nan da ƙwana uku . Duka falon abokanan sa ne duk sojoji kuma manya kowa da yaran sa ,kuma babba ne ...dariya Samir ya bushe dashi irin na manyan sojojin nan marasa imani yana ɗaukar lattr tare da kunna sigari yana kaiwa bakin sa , sai da ya zuga sannan yace" Yanzu Jagaban no more going back kenan? . Dariya Abdul yayi wanda tun da ya dawo sai yanxu yayi dariyar,tuno masa da takensu na soja da Samir yayi....kai kashe karar sigarin nan Kar Ammie ta shigo da baƙin ta. Rabu da ɗan iska ƙila ance masa a daji muje . Yahya yayi maganan yana dunkula hannu tare da dokan Samir . Suna a haka kuwa sai ga Ammie da gayyar ƙawayen ta sun zo ganin Abdul Ahaad da har ya gaji da gaisuwa. Kowa sai dai ya tafi da cewa " Wannan wulaƙantaccen dama da soja ya dace ba da wani abun ba. *** Ƙarfe tara da rabi na dare Ammien Ahaad ta shigo Bedroom ɗin sa ,don sanar masa da kirar iyayen sa yayyun sa ƙanin sa da suke falon Grandma ana jirar isowar shi suyi meeting... Fitowan da kenan daga bathroom da rigar wanka .yana comb ɗin suman kanshi . Ammie brk da dare! Brkn Son ya ƙwanan gida Nigeria? Tayi maganan tana murmushi tare da nufar waldrop ɗin sa ...don fiddo masa da kaya. Mirror ya nufa yana fara shafa jikin sa da mayuka masu ƙamshi da turaren sa da ya zama masa ɗabi'a ,don shi mutum ne ma'abocin Son ƙamshi... Ammie ne ta Kai hannu tana fiddo da wani yadi da ta ganta fara ƙal. Cike da rashin fahimtar meye ? Ta fiddo shi waje tana kallon side ɗin da yake kamin tace " Abdul wannan yadin Fah ? Na meye?. Ɗan kallon inda Ammie take yayi kamin cike da nuna ko a jikin sa yace " Ammie likkafani ne na siya ,koda na mutu kun huta sai kumin sittira dashi.................. Abdul Ahaad likkafani😮🤣babban magana tofa! _Littafin na kuɗi ne kamar yanda kuka sani Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel..._ *Masoya irin billions kumin share zuwa grps naku 🙏* *MMN TEDDY* [11/2, 4:39 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ Free page 003 *AUNTY AISHA MMN TEDDY* _Littafin na kuɗi ne kamar yanda kuka sani Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel..._ ❁࿐❁✿✿ *Masu buƙatar wannan littafan nawa duka zaku same su complete inshaallh* Bafullatanan Ruga Ƴar waye Walijaam Siyasata Gidan ƙwarata Dijama Ƴar Aiki Ƙwarton manya Taɓara Ƴar maula Habibi daiman Bintoto da dai sauran su ;. Ware idanu Ammie tayi tare da saurin cille da yadin ƙasa tana faɗin " Abdul Ahaad kana hankalinka kuwa?. Ganin yanda Ammie ta firgita yasa shi sakin dariya yana yi yana ƙarawa harda zama gyefen gadon sa...tsayawa Ammie tayi tana kallon Abdul da yanxu ta fara masa kallon marar hankali. Ammie kin san fa kulli nafsin za'ikatul maut...duk kan wani mai rai watarana zai mutu , tun ban san mutuwa ba nakejin sunan ta a bakin ki ,sai yanxu don na aje farar likkafani shine ki...kai Wannan wani irin shashanci ne? Kana hankalin ka kuwa Abdul ? Kodai a can ƙasar wajen Kafara afaafen nan ne ta zamani. Dariya yayi yana miƙewa tare da nufo inda Ammien ke a tsaye. Hannun ta ya riƙe yana kallon ta cike da so da ƙaunar mahaifiyar tasa ƙasa yayi da muryar sa kaman wanda yake buƙatar wani Abu daga gareta ogently yace " Ammie ki yarda dani bana shan komai sai sigar..... Ya isa Allah ya shirya mana ku baki ɗaya". Murmushi yayi don yasan sigarin ma Ammie baso take yi ba. Bare kuma akai ga ɗaga barasa ko ƙwaya ,shi yasa bai taɓa yin koyi da abokan sa ba...kun san samun soja baya ɗaya daga wannan halin sai dai dace! . Ina jirar ka a falo,tayi maganan tana raba hannun ta da nashi . Murmushi yayi yana gyaɗa mata kai tare da motsa laɓɓan sa kaman mai jin nauyin su yace " To Ammie". ❁࿐❁✿✿ Alh Aminu yero Company ltd. A hankali moton ke fita daga harabar farfajiyar masana'antan... A yau ne idona yaga wata irin moto da ban taɓa gani ba , don ashe su corola X duk ba moto bane ,yau naga moto mai kama da cushines ,ashe su sauran sunan su ƙwano ba moto ba...wucewa tayi ta gaban ka sai kajiyo sanyin AC dake fita a moton a hankali...sai dai karatun alƙur'ani dake tashi a moton zai tabbatar maka da mamallakin moton mai tsananin bautar Allah ne. Kwalta ta hau ta yi ma moton nata giya tana figarta cikin wani irin mahaukacin gudu wanda bata ko iya ganin gaban ta saboda ɓacin ran da ke lulluɓe a zuciyar ta! Tun da ta daga titin samaru take wannan gudu bata yi birki a ko ina ba sai a GRA wuraren polo club . Kan moton ta tafara saddawa a gaban wani irin ƙayataccen gida mai matuƙar ƙyau da tsaruwa , yanayin zubin tsarin da akayi mawa wannan gida kaɗai zai tabbatar maka gidan wane yaro sai dai babban attajiri wanda sukayi boko tun bata yawaita ba. Dukiya kam an tara sai dai a samma talaka . Niko nace Allah yasa ana ba talaka a irin wannan gida. Horn ta fara yi wanda cikin sauri mai gadi ya leƙo ganin hajiya Ainy yasa shi saurin washe baki yana dunƙula hannun sa ɗaya na gaisuwa....murmushi ta sakar masa don a fahimta na Hajiya Ainy mace ce mai fara'a da son al'umma ga ƙyauta ga talakawa . Wangale katafaren tamfatsetsen gate ɗin yayi wanda tsadar gate ɗin kaɗai ya gaura million biyar . Hancin moton ta tasa tana shiga gidan a hankali ganin ta yasa sauran ma'iakatan gidan nata saurin ɗaga mata hannu suna sunkuya ta girma tare da mata barka da dawowa. Yayin da Mamman ya ƙarako cikin sauri yana buɗe mata murfin moton ... Ɗan sauke farar glashin idon ta tayi tana ɗan haɗe gira na bata ji daɗin abun da yayi ba.... Zuro ƙafafun ta tayi a hankali wanda a ƙasan ƙafan nata naga sarƙa data ɗaura shi a tsintsiyar ƙafan ta. Haba Malam Mamman ai wannan ka bar shi haka ka huta ,shekara kusan ashirin kana wannan aiki ? Ka bari yara suyi don Allah. Murmushi Malam mamman yayi na jin daɗi ga yabawa ga hajiya Ainy da tayi kamin ya sunkuyar da kan sa ƙasa yana faɗin " Aa hajiya ai wannan girman ki ne". Murmusawa kurum tayi don da'alama ita macace wacce bata son yawan hayaniya. Yalwa ce tasa hannu da ƙarakowan ta kenan tana amsan handbag din ta tare da cewa " Barka da dawo wa hajiya. Yauwa Yalwa na brk ki dai. Tayi maganan tana wucewa zuwa nufar apartment ɗin ta. Kunsan Ma'aikata maza da iya banbaɗanci ...Ɗan lami ne mai ba mawa flower ruwa ya fara wasa baki yana faɗin" Da abaka gadin Central bank of nigeria ,gomma a baka gadin gidan Hajiya Ainy. Murmushi Hajiya Ainy tayi tana girguxa kai kurum tare da nufar wata hanya tana ba ma'iakatan wuri. Bin Hajiya Ainy nayi da ido ina mamakin gayu na wannan mata ,wanda babba ce dattijuwa da ashekaru ta haura sittin a duniya ,amma ka rantse ƴar shekara arba'in ce ,saboda yanayin shigar ta , ta cikakkiyar matan gida ,sai dai gayu da ƙale ƙale yanayin skin ba tartarewa na alamun tsufa sam ...yatsunta ta jera zabban zinarai sun walwali . Babban mayafi ne jikin ta sai dai ɗinkin atampha ce wanda kuɗin ta yayi 80k tayi ɗinkin doguwar riga ,babban macace ƙosashshiya ƙwarai ,allah yayi mata wani abu shi wai ƙiba...mara ce ƙal tamkar balarabiya. Nidai a taƙaice tafi mun kama da larabawa ko ba balarabiya ba kuwa to tana da jiɓi dasu ko fulani . A tsakiyar falon ta ta sauke mayafin tana bin ƙayataccen falon da kallo , wanda Yalwa nufar fridge tayi cikin sauri kasantuwar tasan wacece Hajiya Ainy ita dai kawai idan zaka mata tarba to ka bata abu mai sanyi wanto cold drink . Wannan yasa ta ɗauko mata lemo mai sanyi tana nufo inda ta zauna dashi....ƙaramin table ta jawo dake gyefen royls cushines ɗin tana faɗin hajiya bismillh. Hajiya bismillah....jin shurun da tayi ne yasa yalwa saurin ɗagowa tana kallon inda Hajiya Ainy take ...gani tayi gaba ɗaya hankalin ta da tunanin ta kallon ta na akan wani babban elargement dake ɗauke da hoton yarinya da ashekaru baxata haura 4 huɗu ba a duniya. Wasu irin hawaye ne masu ɗumi suka fara bin kuncin hajiya Ainy , wanda kamin Yalwa tayi mata wani magana taga ta miƙe tsaye cikin sauri kaman bata da wannan ƙiban a tare da ita ,tafa nufar underground don tasan a yanxu Alh Aminu yero yana gida sai dai kuma shirin fita ,don bai da lokacin barin gida sai wannan wuraren yammacin...ba kuma yi da lokacin dawowa sai wuraren biyu na dare 2:00pm . A hankali cike da lura take sauka daga stairs ɗin underground ɗin...wanda ganin ƙayatuwar ƙasan wannan wuri har ƴar laptop ɗina na kuɓcewa arxiƙi ɗaya bata sha ƙasa ba ,da nace typing kuma sai an ƙwana biyu🥴 . Allah dai ya taimaka na riƙe ta ƙammm bata kai ƙasa ba. Falon shi ake kira da alnnar duniya a ƙayatuwa da ƙyau da dukiyar da tayi ihunn wayyooo ...hasken falon kaɗai yanda yake haskaka idon ka ya sani faɗin gloves ɗin ma wurin na daban ne ba irin namu ba. ❁࿐❁✿✿ Shiru shiru yasa ta miƙewa tare da nufar bathroom don ganin mijin nata daɗewar nasa yayi yawa ,duk da kasancewar tasan bai san da shigowar ta ba. A bakin ƙofan ta tsaya tana miƙa yatsanta tare da danna wani wuri daga jikin ƙofan ,nan take ƙofan ya ware. Ƙafan ta tasa kai tsaye tana miƙa kan ta cikin toilet ɗin... A tsaye ta ganshi haihuwar uwan sa ,da dye a hannun sa.... Yana kallon ƙaton mirrow n dake privacyn ...bin duk wata kafa na gashi a jikin sa yake da wannan dye ɗin baƙi yana ɓatar da tsufan sa ko nace furfurar sa don Alh Aminu yero yakai kusan kimanin shekaru 70 saba'in a duniya...attajiri mai fama da giyar kuɗi tun ƙuruciya kuma tantiri wanda tantirancin sa ya zarce na da yawa samarin mu a yau! Ɗago idanun sa yayi yana kallon ta ba kunya idon sa a soye kaman ba mai wannan shekarun ba yana faɗin Hajiyata brk da dawowa!kasa basa amsa tayi don a yanxu tsoran mijin nata ya fara kamata Wani ƙirjin Hajiya Ainy ne ya buga , a zuciyar.............. _Kuyi manaji da wannan yanxu na dawo daga aiki a gajiye ,idan kin karanta pls kar ku manta kuyi mun share ngd🙏_ _Littafin na kuɗi ne kamar yanda kuka sani Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel..._ *MAMANTEDDY* [11/3, 3:18 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ Free page 004 *AUNTY AISHA MMN TEDDY* _Littafin na kuɗi ne kamar yanda kuka sani Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel..._ ❁࿐❁✿✿ *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Habibi da'iman da dai sauran su; Cike da zafin namaa kuma cikin sauri Hajiya Ainu ta jah ƙafarta daga toilet ɗin cikin ɓacin rai tana fichewa don ganin Alh Yero a wannan yanayi baƙaramun ɗaga ranta yayi ba ,da sosa zuciyar ta ,kullum zuciyar ta na ɗauke da famin abubuwa na baƙin ciki na mijin nata....a yau ganin sa take tamkar ƙwarto ta ke kuma jin kaman ba harramin ta ba. Falo ta fito tana kaiwa da komowa don sam ta gaxa fita daga apartment ɗin nashi , a yau bata jin zata iya ɗaga masa ƙafa tayi haƙuri kaman kullum kaman kuma yanda ta saba. Kusan mintuna talatin ta fara jiyo sanyayyar ƙamshin sa, hannun sa riƙe da briefcase ta alhazai ƴan kasuwa masu damawa ƙwarai. To Hajiya Ainu na wuce". Ɗago da idanun ta tayi tana watsa masa wani irin kallo mai tattare da tuhuma , kamin ta girgiza kai tana haɗiye wani ɗaɗɗatan yawu da ya shige da ƙyarrr...motsa laɓɓan ta tayi cike da salɓi da sanyin jiki irin nata tace " Allah ya kiyaye hanya Alhaji". A kowani hali a kuma ko wani yanayi ina roƙon Allah ya kiyayeka daga sharrin shaiɗan da faɗawa halakar sa...tsayawa yayi yana juyo da hankalinsa sosai a kanta tabbas ya fahimci inda maganan nata ya dosa ,amma sai ya dake tamkar bai gane ba....jin shirun nata yasa shi cewa " Amin Amin Matan! Amma meyakawo wannan maganan da tsakar yammaci haka?. Yayi maganan irin na yagaggun Alhazan bariki . Murmushi Hjy Ainu tayi don komai da zaiyi sai dai ta kallesa a ido kawai ...ba komai Alhaji wai dai addu'a ce , don rayuwar mu a yau ya zama abun da ya zama. Fatana dai a kullum mu ka sance masu gudun duniya mu na rinƙa tunawa da ƙiyama. Don idan mun lalata ƴaƴan wasu ka tuna kaima ka haifa kuma abun da kayi za'ayi mana ka..idan baka haifa ba ,ƴan uwan ka sun haifa maka. Kee da Allah ya isa haka nan..wannan wani irin shashanci n magana ce? Ƴar dana haifa kike mawa fatan tsiya Ainu? . Kallon sa tayi ido cikin ido kamin ta wadeda kanta ƙasa , tana girgiza kai tare da faɗin ba haka bane ba , Ai gaskiya ce dama kuma ita tana da ɗaci....naga bamu da ƴa ko ɗa a duniya a yanxu ,kawai dai....ya isa Ainu! Bana Son irin wannan maganganun yana tada mun da hankali da kuma ɓata mun rai. Don haka ki daina shi indai ina wurin. Har kin cire rai ga Zia tana raye kenan,dama na daɗe da fahimtar kin sa mawa kanki ƴata ta mutu...to koda zan shekara Ɗari ko hamsin bazan cire wa raina cewar babu Zia a rayuwa ba...tana nan kuma zata dawo gare mu Inshaallh. Yana gama maganan ya juya ran sa ɓace don har ya manta da haɗuwar sa da ƴan iskan matan da suka saba shigewa Alhazai saboda son Abun duniya. Raka shi tayi da ido ,wanda kawai sai zuciyar ta ya karaya ,tsugunawa tayi ƙasan capet tana fashewa da wani irin kuka lokaci ɗaya kewar ɗiyar nasu ya dawo mata sabo fil tamkar yau ne komai ya faru na baƙin ciki a gare su .... ❁࿐❁✿✿ Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun abun da kowa na gidan mai unguwa yake faɗi kenan masu kuka nayi masu bamawa Baba Mai unguwa nayi! Baba kawa girman Allah kayi haƙuri wannan abu baiyi ba...Da tsufan ku ace ka Saki Inna? Dukan ku babu ɗan ƙasa da shekaru Saba'in kawai sa suwai ta fashe da kuka wacce take surika wurin mai unguwa. Shi ko mai unguwa babu nadama faɗi take Ni na saketa ...ina buƙatar mata mai jini a jika don haka aure zanyi ,sadaka yalla zan Aura ,gasu Nan a hanyar unguwan gwado sai wanda ka zaɓa har da ƴar sha bakwai... SADAKA YALLA! Suka maimaita cike da tashin hankali... wanda bai basu amsa ba sai cewa yayi " A yau a kwashe mun komai na dakin nan don a satin nan zan Auro Balaraba. Yana faɗin haka ya juya yana gyara malinmalin ɗin sa tare da fichewa daga gidan . Suwai ne tasa haɓar zanin ta ,tana goge hawayen dake zubo mata , tare da kallon sasan ƙanin Baba mai unguwa wato malam Rabi'u. Su dai haka nan Allah yayi su ruwan jaraba ,har tsufa basu da dama. Gomma malam Rabi'u bai kai tsufan mai unguwa ba...amma a haka yake da matar sa kullum baya gajiya da ƙwanciya da su...ba rana ba dare. A haka ƴaƴan su suka girma suka gansu ...sai dai suji masu kunya badai su suji mawa kan su ba. Saboda jaraba irin na malam Rabi'u idan yana saduwa da ɗaya daga matan nasa dama su biyu ne ,ɗaya tana ƙofa ne tana gadi ,yana gamawa da ta ciki sai ta fito itama ta kama gadi ,na wajen ta shiga...a haka sai su wuni jungum suna abu ɗaya... Idan kuwa dare yayi sai sukai salatu a dare kuwa duka gado ɗaya yake saka matan yayi da wannan yayi da wancen abun bayi da kyau amma shi jaraban sa tayi masa yawa. "Da yawa masu karanta wannan littafin na Sadaka yalla zasu ga labarin kaman irin fiction story be ,but is not ,wallahi abun nan is really ya faru kuma presently yana kan faruwa na wannan gida . Haka na sadaka yalla , Kar ku karanta kuce is it just a fictional , ba haka bane ,nayi ne don da yawa mazaje su wa'aztu ,don nasan mabiyana da mata da maza ƴammata duka kuma bin labari na ,shi yasa na tsaya na tace na kuma kawo maku wannan don faɗakarwa ,gashi Fah aƙwai dariya😂 abun dai yana a gaba... muje zuwa! Duk wannan abun dake faruwa da tsakar rana sam basu sani ba...su dudu ana can ƙasan malam Rabi'u ana ibada😂 . Suwai ne ta leƙo sasan tana ganin Binta inda dama tasan bai wuce ita zata gani ko dudu ɗayan su na gadin ɗaya . Takaici ne da haushi ya kama Suwai cikin wani irin murya tace " Hala Binta baku ji mai ke faruwa a gidan nan bane? . Cikin borin kunya Binta tace " Banji ba meke faruwa! Taɓe baki Suwai tayi tana cewa " To ki sanar mawa Malam Rabi'u mai unguwa ya saki Mama saki uku yanxun nan. Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun Binta ta hau nanatawa tana salallami ,wanda suwai bata tsaya jin na bakin ta ba , ta fice daga sasan cike da tashin hankali. Danna kai Binta tayi tana shiga ɗakin barcin malam Rabi'u , wanda gani tayi ya tale ƙafafun Dudu yana zuba mata gotso abun har mamaki yake bani ,kamar ba babban mutum ba. Nishi Dudu take yi na wahala ta haɗa gumi sharɓan ,faɗi take malam Rabi'u ya isa ,aahhhh aushh...malam...gaba ɗaya yagama fichewa a hayyacin sa saboda fitina da jaraba . Hajiya babban sa kaɗai ka kalla zaka ruga da gudu baka tsaya ba saboda tsoro ,sunan tana cikin durin Dudu ne ,amma ruwan dake fita har waje shaaaa tsiiirrrrrr kaman an buɗe fanfo.... Wayyo Binta zo ki amshe Ni... Dudu ke maganan a labaice ganin Binta ta shigo. Kamin Binta tayi wata magana Rabi'u ya jawota yana dannata a katifan sa don ko gado babu a ɗakin...ga talauci ga jaraba. Cikin sauri Binta ke faɗin Malam Rabi'u ana Son ganin ka a tsakar gida ,mai unguwa ya saki Mama .....kamin ta ƙarike tuni ya ɓalle zanin ta yana kai hannu tare da watsa yatsun sa biyar duka cikin durin ta....tsoro ne ya kamani ganin duk girman hannun sa sun shige wurin a tale Kaman wanda jariri zai fito yanxu....nan ko tsaban sukuwa ne na malam Rabi'u. Wani irin caccaƙar durin ta yake yi tare da sosa wurin da ƙarfi ji kake ƙwaƙurrrrrr ƙurrrrrr ƙurrrrr ƙurrrrrr kaman zai yaye fatan wurin . Da saurin Dudu ta fice tana barin Binta da malam Rabi'u don Zani a bakin ƙofa ta ɗaura..... Jin yanda yake cin durin ta , kaman maye ya samu kurwa yana lasar ciki bayan ya gama susan durin ta ,bana sukuni ba , tamkar irin a samu fatar jikin mai ƙazzuwa yanda ake masa susan bana sukuni ba haka yayi ta mata sai da yayi don isar sa sannan yafara lasar ciki yana tsotsa haƙoran sa ma wasu sun fiche. Wahala ne yasa Binta faɗin Malam Rabi'u kaje kayi sulhu shi kuwa faɗi yake " Zasu fahimce mu ai muna raya Sunna ce🤣🤦‍♀️. Kaɗan kenan daga masifar jarabar dake wanga gida. Dudu ne tayi saurin fichewa tana tafiya a gwale zuwa farfajiyar gidan ...don idan ka ganta kasan ta wahala na shekaru a wurin ɗa namiji tun da ƙuruciya...ta wani banƙare ta tale ,ɗuwawukan ta sun murguɗe gyefe sun kuma yi sama kaman agwagwa...kai abun sai ka tausaya masu , har sun zama a haka don tafiyar su yanayin ƙasusuwan ƙwanƙwason su sun jirkita ,wanda bazasu dawo dai dai ba sai kuma a rami mutuwa kenan. #Hattara mata! hattara!! Ina matan nan daga Aure ku sakar wa miji jiki , yayi ta sukuwa yana wangale ku ,ke adole miji daɗi sex daɗi to hattara wallahi idan ya jirkita ki ,ke naki sai yafi nasu Dudu muni ,don su da ƙuruciya sunci tuwon dawa,ke me kika ci? Indomie talia,kayan maƙulashe kawai ,kuma har kike tunanin kiyi ƙwari da lafiya .bayan kin bar kanki yana ta sukuwa yagama gwagwgwale ki kina miji So ! Sorry for you Hjy Zaki ga yanda zaki koma gaba. #Wasu ma har so suke ayi sex dasu a rana sau uku sau huɗu biyar ,wai so ne! Wata kuma supliment na ni'ima ta shasu roba roba tayi matsi dana Matsawa a gaban ta...wurin yayi raga raga gaba wallahi mu kiyaye ...wai a wannan zamanin har shi da kanshi namijin ke tausaya mawa durin yana tunanin gaba anya zaiyi ƙarko? Hummmm mu kiyaye komai ayi saffa saffa don Allah. ❁࿐❁✿ Zaune suke su kusan biyar a titi a wulaƙance a ya ƙune fata a tattare na wahala sai tsantsan shahara a zuciyar su. Miƙewa Balaraba tayi tana gyara yafen ta cikin harshen Hausa take faɗin bari na samo rushi wurin mai shayi.... Ke Balaraba mai zakiyi da Rushi da wannan sanyin safiyar? Cewan Rabi tana kallon Balaraba tare da mata kallon tuhuma...aikin san me xanyi dashi sarai ko gulma ne?. Tayi maganan tana wucewa fuuuu tare da Nufar mai shayi dake can tsallakersu... Allah sarki bayin Allah. Abun da Rabi tace kenan don tare suke da Balaraba ,sai dai ita sadaka yalla take da bararar ta ,akasin Balaraba dake maita a sakaye babu wanda ya sani sai su yasu yasu ƴan uwan ta...tana sadaka yalla daga haka kai namiji kaga sadaka yalla ko tace karuwa kace muje ,kunyi masha'anku ka ƙwaƙuleta kayi release kaji daɗi ...to ka sani daga lokacin da kuka rabu kayi ban ƙwana da duk wani jin daɗi sai ta kaika rabari ,don da yawa Mayu ne sai ɗai ɗai....a haka taci mutane ta kashe har lahira babu iyaka yanxu ma ta tafi samo rushi ne da zatayi gashin kurwa ta lasa har tacinye duk........ _Free page bafa zaiyi yawa ba ga masu buƙata zasu iya fara biya tun yanxu...Littafin na kuɗi ne Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel..._ #Shere pls🙏 *ANTY AISHA MMN TEDDY* [11/4, 11:41 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ Free page 005 *AUNTY AISHA MMN TEDDY* _Free page zai ƙare nan kusa Littafin na kuɗi ne Regular payment₦300 VIP membership ₦600 Spc 1k...Zaki iya turo da kuɗin ki ta wannan asusun bank account 6037312299 Mohammed A'isha Keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi nawa 08081202932 ƴan Niger zaku biya 600f katin airtel... VTU trnsfer sai ku tura ta wannan number 09061466409_ ❁࿐❁✿✿ *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Habibi da'iman da dai sauran su; Suna nan zaune Balaraba ta nufi wurin mai shayin ,wanda abunka ga wasu Hausawan mu ƴan iska ,sun bar na gida da kuka amma sun taho wurin mai shayi ana masu shayi susha kakkaura sun bar mata a gida da fatsamin ƴaƴa. Duk wannan ma bai ishe su ba ,sai sun bi Sadaka yalla na titi ,wanda basa da farashi ko kaɗan . Kabar dai dai ka koma ma haramun wanda zaka ci wutan Ubangiji. Tun isowar balaraba idon Rabo mijin Hausi ya sauka akan ta ,sai wani shafa talliyar sa yake yi ,don irin mazan nan ne masu aske suman kan su sol² . A balarabiya kece? ...fuska babu yabo ba fallasa don ba hausan take ganewa sosai ba tace " Eae. Bakin shi ya yashe fatsamin haƙoran sa da suka yo gantso gaba kuma a ware suka bayyana gasu a ware abun ba sha'awa duka suka bayyana. Cewa yake" Ai ku kyaun bashi da banbanci dana larabawa kin ga ai yayi dai dai dana ce balarabiya....kuji jahilci! Murmushi Balaraba tayi tana bin timbinsa da kallo da yayi gaba rimmm... Tana kallon yanda mansa da ɓargon sa ke zagaye jini...tuni ta fara tanɗar harshe tana add'ua a zuciyar ta Allah yasa Rabo ya taya...Balaraba yanxu sai ina? Gashi ina Son mu keɓe. Murmushi Tayi tana ware idanun ta akan sa wanda gashin ido sukayi masu rumfa. Gaushi nazo samu anan ,amma bari na samu yanzu zan taho....to ina bukatar ki balaraba ... murmushi Balaraba tayi tana bamawa mai shayi ƙwanon yana zuwa ba mata gaushin . Jiki na rawa ta koma can gyefen bakin hanyar da suke zama...bayan wani langye² ta nufa ,tana fara sana'ar soya kurwan mazan da ta kama ,masu neman mata tun kana yi da ƴan tasha ka ƙare mawa Sadaka yalla har a haɗu da mayya. ❁࿐❁✿✿ Ɓangaren Abdul Ahaad kuwa manyan ƙasan Nigeria ne sukayi ɗauki hayar su zuwa cikin garuruwa da inda duk wasu muyagu suka addabi al'umma sai da aka yi rubutun shi tamkar map sai da aka zana komai a inda zasu nufa harda wannan dajin Kidandan . Masu kidnpers kam da sauran ƴan fashi tun da suka ji labarin abun da shuwagabannin Nigeria sukayi na ɗauko sojojin haya akan yaƙar su ,kuma wasu sun su da yawa sun san su waye Su Abdul Ahaad ,don su sun fi ƙarfin Soja ,sune sojojin nan masu jan hula , wanda ake kira da sojan Sojoji ,idan soja yayi ido biyu dasu gudu suke inkuwa sojojin mu sun kai ɗari zaka ga suna darewa . Basa yarda suyi ido biyu dasu . Su dama irin wa'anan army police ba'a fito da irin su sai irin ƙasa na cikin matsanancin tashin hankali ,don su ba'a ganin su sai a irin wannan lokaci ko idan anci ƙasa da yaƙi shine ake sakin su kaman damusa. A lokacin da aka ji labarin guduwar Abdul Ahaad da abokan nan biyu Nigeria tsorata tayi , don manya da gudu sun bar Nigeria a cewan su ba za'a ƙara shekara ba Nigeria za wayi gari babu kowa ,tun da har sojan Sojoji ya gudu saboda fitinan boko haram. Jin yanzu sun dawo korar kidnpers don sunfi ƙarfin suyi yaki dasu ..idan sukace yaƙi zasuyi dasu to tabbas bazasuyi sati ba zasu fatattaki duk wani ɓarayin Fulani da kuma ɓarayin mutane na nan gida Nigeria... alhmdllh kuma tun da kidnpers sukaji labarin saukar army police sunji ance an watsa su a daji ,wannan yasa su fara hijira suna guduwa daga duk wani dajin da suke...don sun san army police Idan suka ka maka kisa basu ɗauke shi a bakin komai ba. Abun kuma da ya basu tsoro na biyu shine , rantsuwa da sukayi na ganin bayan duk wasu ƴan ta'adda , za kuma su tsaya koda zasu rasa rayukan su. Kuɗaɗe ne shugabannin Nigeria suka ba ko wannensu billions ,Wanda zasu bar ma iyalan su ,don shi soja irin wa'anan Basu san zafin kudi ba ,komai nasu na matan sune da iyaye. Haka kowa yayi sallama da iyayen shi da ƴan uwa cike da kewar zasu dawo wata Allah kuma basu dawo ba ! . ❁࿐❁✿✿ RUGAR KIDANDAN! Kallon Baaban nata Shatu keyi ,tare da sauraren ta ,tana sa hannu tare da amsar ƙwaryar da babu komai cikin ta ...kiyi sauri kisamo masu ganyen sarke , insun sha Zasu samu sauƙin zogin raunukan jikin su ". Baaba ke maganan yayin da Shatu ke faɗin to Baaba . Juyawa tayi tana barin bukkan nasu , wanda idan ka fito fili zaka gani tata dajin Allah babu kowa sai tsirarun bukkan fulanin... Tafiya take mai nisan zango ,wanda tun tana hango bukkan su da tsirarun fulanin har ta daina a haka ta nitsa cikin daji kan ta tsaye babu tsoro don sun riga sun saba da wannan rayuwar. Haka take tsalleke mugayen dabbobi a hankali tana ƙara nitsa cikin dajin. Wani zanzaro tazo mai duhun gaske , bishiyoyi ƙasa ƙasa sunyi rumfa sun ƙare rana ,sam baya hasko wurin , kaman ba rana ba ....yanda kasan dare haka wannan wuri yake. Cike da jarumta irin nata mace mai kamar maza yarinya ƴar shekara sha shida takai hannun ta tana buɗe hanya tana kutsawa ta cikin bishiyoyin da macizai ganin ba komai bane a wurin. Wata bishiya takai hannun ta ,tana tsinkar ganyen ta tare da zubawa cikin ƙwaryar nata , sai da ta ɗan ɗiba da yawa ,kamin tayi gaba zuwa wani bishiyar....hayaƙi ne taga yayo inda take...da hasken zafin ciyayi ...alamu da mutane a kusa da ita. Duƙawa tayi tana ɗaukar ƙwaryar ta babu tsoro tare da ɗaukar wani sanda ta irin bugayen fulanin nan ,wanda suna buga maka ita sai gawa don ko shurawa ba xakayi ba .... ❁࿐❁✿✿ Sosai suke mamakin ganin mutum a irin wannan daji ,Bama wai namiji ba ,mace ...tun da ta yanko wannan baƙin dajin tana tsinkar ganyen ta , duk suna kallon ta ...suna zaune sun kama wata dabba dana kasa gane meye ? Sun banƙare ta suna gasa namar ta kowa na yanka. Yana ci ...yanda suke zaune sun maida wurin ɗakin uwar su ,ba kace wai sun san wata rayuwa jindaɗi ba...dukan su ƴaƴan gata ne gaba da baya ,Son sojan ajinin su take .... babu wanda ya motsa sai Nura ne ya kalli Abdul Ahaad yana cewa" Ahaad kaga mace mai kaman kai kuwa? . Kallon ban gane ba ya watsa masa ,yana cigaba da zugar sigarin sa . Murmushi Nura yayi yana cewa " Jarumtar mana ,mace da Jarumtar shigowa wannan baƙin dajin ai itama a mata jagaba ce! .wani irin murmushi Abdul yayi wanda tun shigowan su dajin baiyi ba...kamin ya miƙe yana cewa to bari mu gani anya jaruman ce?. Yana faɗin haka ya tashi cikin takonsa ,wanda shi idan yana tafiya baka jin takon sa ...sai dai ƙamshin sa. Itako Shatu Sandar ta ta ɗauka tana jirar da wa Allah zai haɗa ta? Ta buga masa ko mai ya same shi bata damu ba...a tunanin ta ɓarayin ne kaman yanda suka saba damunsu...sudai ƙwana biyu sun ji shiru babu ɓarayin da masu satar mutane ,basu san dalili ba ,don basu san gomnati ta kawo masu sojojin Haya ba...Army police. Motsi taji a bayan ta ,wanda yasata saurin juyowa ,wayam babu kowa..... Tsayawa tayi tana tunanin ko dabbobi n dajin ne ....sai taji an ja mata gashin kan ta da yake a tufke , nan take ya barbazu har gadon bayan ta. Sandar ta ta ɗaga tana juyowa a zafafe tare da ƙwaɗota ga ko waye...kawai sai taji caraffff an riƙe Sandar..... Wani irin kallo take masa , tare da bin gaɓɓan sa da ido zufa ne ya fara tsiyayar mata na tsoro ...bata taɓa ganin mutum irin wannan ba.idanun sa ya watsa mata da suke lulu a warwaje daƙwa² . Ta koma can ƙasan sa ....ko kafaɗan sa bata kai ba ,duk da take doguwa. Faffaɗan ƙirjin sa ta kalla tsoro ne ya dirar mata ,a zuciyar ta tana tamtaman mutum ko aljan? #SHARE🙏 [11/6, 8:21 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ 006 ❁࿐❁✿✿ *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Habibi da'iman da dai sauran su; ❁࿐❁✿✿ Jikin Shatu fulfulbe ne yayi sanyi na tsoro , tsayawa tayi ƙurr tana kallon sa kamin a hankali ta sauke Sandar ta ƙasa ...Shi kuwa ganin tsoro a idanun ta yasa shi ɗan sassauta fuska , kallon tuhuma da rashin fahimta take masa wannan yasa shi kai tsaye miƙa hannun shi yana sawa cikin rigar shi ,don ba shigar soja a tare dashi , normal shiga ce ta ƙanun kaya , wannan yasa Shatu gaza fahimtar haƙiƙanin shi ɗin waye? Kuma take masa kallon ko yana ɗaya daga cikin ɓarayin shanun su ...don haka suke kirar kidnpers. Fiddo mata yayi da ID card nashi na soja , wanda taga bugun hoton shi da kayan sojoji . Babu magana tasa kan ta tana shirin juyawa shi miskilanci ita kuma duk da gwana ce ta surutu shiru ta masa don har a lokacin tsoron bai gama sakin ta ba...Ganin ta duƙa ta ɗauki Sandar ta tana shirin tafiya yasa shi shan gaban ta yana cewa " Ke me kikeyi a wannan dajin mai haɗari a wannan lokaci?. Kallon sa tayi tana sakar masa murmushi kamin tace " Sunana Shatu! Kaga rugar mu can, magani na taho samun ma wazon da sauran fulanin mu. Tun da ta fara maganan yaji jin sa da ganin sa ya ɗauke , sakamakon jin sanyayyar kuma zaƙaƙƙar Muryar ta....lumshe lulun idanun sa yayi a hankali yana fara tuno da ganin ta na farko da ya taɓa yi a rayuwa a tashar watsa labarai na Najeriya. Bari nayi sauri Baaban fulfulbe na jurar na! Yaji Muryar ta a karo na biyu ya katse sa , nisawa yayi yana cewa " Ok muje nayi maki rakiya! Kallon sa tayi tana faɗin " Rugar mu? . Gyaɗa mata kai yayi yana gaba ,kaman wanda yasan hanya ...shidai kawai zuciyar sa takasa amintar yana gani ya bar mace ta ƙara nutsa cikin dajin ita kaɗai ,wannan yasa shi yanke shawarar ya mayar da ita rugar tasu. Murmushi Shatu tayi tana bin bayan sa ,wanda su Nura ke cewa " To wancen ina zashi kuma haka??? Cike da shakiyanci Samir yace " yaga ƴar Fulani kyakykyawa fulfulbe ta fi da zuciyar Abdul Ahaad. Dariya Nura yayi yana faɗin ina kai wannan ƙarya ne, da aƙwai dai dalilin sa nayin hakan. A gaɓar wata ruwa yaga Shatu ta tsaya , tana zama gyefen Ruwan , don ita sam ta manta da mutum wai suke tare , kasancewar ta saba shigowa ita ɗaya , kuma shi da suke tafe bai ce mata uhmm .uhm'uhm ba. Zama tayi tana sa hannun ta cikin ruwa n tare da saka ƙafafun ta duk , a ciki tana wasa da ruwan tare da dariya tana waƙoƙin ta na Fulani. Can gyefe yajah ya tsaya a wannan fatsatsin Ranan da rabon da yaji irin ta ya manta . Tun ana ƙwararar mintuna ya koma a wanni , fahimtar wacece Shatu ,don ya fahimci ita yarinya ce mai shegen wasa ,idan ya barta zata kai yammaci wannan yasa shi takawa zuwa inda take ". Kee ". Taji ya Kira sunan ta , cikin sauri ta juyo tana kallon sa sam ta manta da wai wani bil'adam suna tare. Nace maka Sunana Shatu . Tayo maganan tana ɗan turo bakin ta gaba na tsiwa ,ba ta jira jin mai zaice ba ,ta cigaba da cewa " Na tafi Ruga ko? Don tasan shine abun da zaice mata. Gyaɗa kan sa yayi yana lumshe idanun sa tare da buɗesu Alamun eh". Miƙewa tayi da sauri tana ɗaukar ƙwaryar tare da ɗauka ta bisa tsakar kan ta tana cike da ƙiriniya ta ƙuruciya na yaran nan masu gir'gir tace " Wanxan gani nan zuwa! Tayi maganan tana shirin barin wurin ,sai kuma ta juyo tana cewa" Hamma! Kallon me kika ce yayi mata, don baiji kuma bai fahimtar mai tace masa ba". Murmushi tayi tana cigaba da cewa " Hamma kana ɗan binni mai ya kawo ka dajin ƙauyen Fulani? Mu fa Fulani ne na ƙauye! Ko baka gani ba. Murmushi yayi mata yana kai hannun sa tare da ɗaukar Sandar ta da ta manta dashi gyefe yana motsa laɓɓan sa da cewa " Ni Soja ne ,zana iya rayuwa a inda yafi nan zama daji ba abun mmki bane ba. Maza tafi ki kai masu maganin su. Yayi maganan yana kai hannun sa tare da dafa kafaɗan ta alamun su tafi. Saurin Matsawa Shatu tayi tana kallon sa kamin tace " Kai nifa matar Aure ce! Dammmmmm yaji ƙirjin shi ta buga...manyan idanun sa ya watsa mata yana bin ta da kallon she's mad ,Banda hauka nawa take da zata ce masa ita matar Aure ce. Zuciyar sa ce ta basa amsa da faɗin " Dama idan surutu yayi yawa ƙarya na shigowa ciki, kalla yanayin ta ta cika zuba kaman gidan Radio'n BBC . Ok sorry ! Yayi maganan yana ɗan Matsawa gyefen ta . Me kace? Ta katse shi don itama batasan meye wani Sorry ba! Maganan ta ta fara masa yawa ,wannan yasa shi cewa " Muje ko". To ta basa amsa tana yin gaba....a haka suka dinga wuce ƙoramao iri iri masu ban tsoro da dajuka , bai bar Shatu ba sai da ya hango bukkan su na Fulani yana fara hango tsorarun fulanin sannan ya juya ba tare da yace mata komai ba. Ita ko Shatu da bata san ya tafi ba , har ta fara isowa gab da bukkan su ne ta buɗe baki cikin zazzaƙar Muryar ta tana ƙwado kirar Baaban fulfulbe na dawo! Sai kuma ta cigaba da cewa " Kaga Hamma nan ne bukkan mu , ga bukka n baaba ta ,gana jauro ,wancen na wanzan..... shatu kedawa kike zuba surutu ke kaɗai? Baaba ta fito tana duban Shatu cike da mmkin Shatu ta juya tana cewa " Kai Baaba ina yake?. Wake nan ? Baaba tayi maganan tana kallon gyefen da Shatu ke kallo. Baaba dashi Fah muka taho wurinan! Shatu Anya baki ƙwaso miyagu ba a dajin nan da kika shiga da rana? Waye zaki gani a daji a yanxu ,musamman yanda rayuwa ta kasance?. Murmushi Shatu tayi tana cewa " A'a Baaba shine yanxu Fah muke tare dashi...dogo fari yana da suma ƙwantattu irin....Wanzo? Wanzo?? Baaban fulfulbe ta fara kirar sunayen mutanen fulanin kowa yazo bakin ta...Kamin kace kobo tuni mata da mazan da sukayi saura sun fito suna faɗin Inna an Wara Yadikko". Wanzan ne ya fito yana ɗingisa ƙafa da yasha dukan barayin sun masa karaya kusan uku a ƙafa ɗaya. Gwagwgwo meke faruwa? . Ku kira liman Shatu ta fara hauka , miyagu sun shafe ta. Da jin haka basu tsaya tambayar me ya faru ba ...suka banzama niman Liman don sun san Baaban fulfulbe ba zata faɗi Abun da ba haka ba...yaewindo ne tace " Dama tuni na ke wasuwasun Shatu na da miyagu ,musamman yawon son Rawar ta da shiga dajin ta abun yayi yawa.... Kallon su Shatu keyi kurum sai ta sheƙe da dariya tana nufar bukkan su , tare da shigewa .... yafindo ne tace ma wa Baaban fulfulbe su tsaya a bakin bukkan kar su bari ta fito suyi na daji da ita...jin ko haka mata kusan su huɗu suka tsaya a bakin bukkan wai kar Shatu ta fito ,suna zaman jirar isowan Liman. ❁࿐❁✿✿ Malam Rabi'u ne sai can hantsi ya fito daga ɗakin sa yabar Binta ƙwance ko motsi takasa yi saboda jigata da wahala ...koda ya fito har a lokacin gidan cike yake , Haushi ne ya kama Suwai zuyawa tayi tana basu wuri tana jin malam Rabi'u na tambayar wai meke faruwa? Ana kora masa bayani akan yayi wa ɗan uwan sa me Unguwa ya dawo da matar sa da yasaki yana maganan Sadaka yalla zai Aura ƴar shekara Shatakwas dai dai shi yana haura shekara saba'in a duniya. To meye aibu a ciki? Abun da malam Rabi'u ya fara cewa kenan! Kamin ya cigaba da cewa" Dama zama zaiyi ba matar shine aibu, kuma naga uku ya riga yayi , ai shikenan sai haƙuri... inalallahi wai'ina ilaihir rajiun...kai tirrrr da wannan gida da mutan cikin ta, Suwai tayi maganan tana cigaba da tsiyayar da hawaye. Juyawa malam Rabi'u yayi ganin yaran kowa yayi caaa kan abin da yace...don yara ne suke dashi fatsami guda...amma a haka basu san sun girma ba. Tun da suka bar gidan , matan gidan ke cikin tashin hankali , saki da tsufa ,ai ya bari tayi masa takaba tun da saura kwana nawa ne yayi ƙaura sittuna au saba'una to shi yakai har ya wuce. Amma a haka yake da budurwar zuci na son Auren Ƴar shekara sha taƙwas. ❁࿐❁✿✿ Bedroom ɗin shiru kakeji babu komai dake tashi sai sautin kukan ta ƙasa ƙasa , hasken Dumb light yasani fahimtar Hajiya Ainu wanda gyefe guda Alh Amin Yero ne zaune a ƙayataccen gadon nasa , saman cinyar sa ɗauke da laptop Yana operating system ɗin nashi hankalin sa ƙwance. Kaman waƙe take ba kuka ba ,duk a ƙarƙashin zuciyar sa kuwa yana jin zafin kukan nata. Cikin dasasheshiyar Muryar ta na wanda tayi kuka har ta galabaita ta fara faɗin" Yanxu Alhaji Abun da kakeyi kana kyautawa ƴaƴan ka kuwa? Kar ka manta kana cutar dani...Ba ason raina nake zama dakai ba a yanxu ,sai dai ba yanda na iya...Ni ban taɓa zina ba ,Allah ya haɗani da miji m....Aini!! Ya Kira sunan ta yana katse ta...tare da watsa mata idanun sa da suka narke suka tarkade suka ƙyaƙafe suka soye a duniya ....I'm so sorry for that! Nima baa son Raina bane. Dole ne tasa ...kuma yawon maganan ƴaƴa da kikeyi nufa ban haihu ba a yanzu ƴata ɗaya na haifa a rayuwa ,kuma tuni ta daɗe da barin gidan duniya. Baka kuma tunanin Allah ya baka a inda bakayi tunani ba ,idan ta yi aure ta samu miji irin ka , me zaka ce ,kuma me zaka ji...nima Fah ƴace! Wani irin zafi yaji zuciyar sa na masa akan maganganun matar nasa Hajiya Ainu. Wanda cikin Rufewa r ido ,ba tare da ya tache maganganun bakin sa ba ya fara fitar wa kaman haka; ke ƴace? Ƴar wakenan? Kin manta a yanda na Aure ki ba gata! Ni nayi Mako komai na rayuwa! A titi kina Bara na Aure ki a SADAKA YALLA! _#SHARE🙏_ _Masu buƙatar wannan littafin zasu na iya tuntuɓa na kai tsaye Ta wannan Numbobin 08081202932 / 09061466409 ,if you are not ready ,don Allah Kar Kuyi mun magana I have alot to do! Kar mu ɓata wa juna lokaci...sannan masu tambayar littafaina na kuɗi ne ga farashin ko wanne can a saman page ɗin Sadaka yalla!_ [11/6, 6:13 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ 007 ❁࿐❁✿✿ *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Habibi da'iman da dai sauran su; ❁࿐❁✿✿ A sadaka yalla na kawo ki a halina , nayi maki Komai na Saki kikayi ilimin addini dana zamani , har a yau kika zama haka mai faɗa a ji ,kika shahara kika zama babbar ƴar siyasa har kike da wannan matsayi na commissioner na sadarwa,ki rinƙa ya isa ! Ta katse shi cike da ɓacin rai tana ɗaga masa hannu alamun dakatarwa. Ƙwarai kayi mun duk wannan abubuwan da jero , kuma na gode! A takaice yanzu gaskiya ce baka so! Shi yasa har ka fara tariyo abubuwa da yawa da suka wuce kake Son faɗa mun a yanxu harda mun gorin ka ganni ina Bara a tsakiyar titi a haka ka Aure Ni ka kawoni a halinka...na gode ƙwarai amma kar ka manta da mutunci na ka Aure Ni ban yasar a titi ba... Maganan Hajiya Ainu ne ya kakere mata sakamakon zuwan wani kuka wanda bata shirya masa ba...kukan ne ya kubɓuce mata ,wanda cike da Muryar kuka ta cigaba da cewa" Na gode mawa Allah da tun kan na mutu na kuma rabu da Zia na sai da na faɗa mata wacece Ni da Asalina. Tun kan tasan meye rayuwar bakin ta da ƙwaƙwalwar ta nasha faɗa mata wannan kalmar na SADAKA YALLA! tasan Mahaifiyar ta ba kowa bace fache mabaraciya! A haka ashe bazamu yi nisan zama ba a rayuwa har mai rabawa ya raba! Nikaina ba'a Son raina na fito yawon sadaka yalla ba ,nabar dangi na nabar ƙasa ta , kai kaico ga matan da suka fara yin wannan sadaka yalla ,har ya zama mana abun koyi yau ga irin ta nan. Jikin Alhaji Aminu Yero ne yayi sanyi ƙalau ,don koba komai yana masifar ƙaunar matar nashi Ainu ,tabbas akan ta da auren su ya fuskanta ƙalubale ,don kowa juya masa baya yayi akan wannan Aure ,wanda har yau mahaifiyar sa Hajiya Didi bata ƙaunar Hajiya Ainu . Cikin Muryar rarrashi mai tattare da nadama kan abun da ya aikata a yanxu yace " Kiyi haƙuri Ainu..nasan ba laifin ki bane ,nayi kuskure dana jefe ki da wannan kalam, kiyi mun afuwa! Nasan...kamin ya ƙare maganan ne ta juya masa baya tare da jan bargon ta ,kasantuwar weather ɗin da muke ciki na sanyi ...mu tashi lafiya shine abun da tace tana juyawa tare da rufe idanun ta kaman mai barci ,amma kuma sam ba barcin take yi ba , damuwa da abubuwa da yawa da suka faru suka shiɗe take tunawa a dai dai wannan lokaci........Waiwaye adon tafiya! Tuna baya!! Maaama Daddy!!! Muryar Zia ya karaɗe ko ina na cikin wannan gida. Sakin glasscup ɗin dake hannun ta Hajiya Ainu tayi tana fitowa daga Kitchen cikin sauri a tunanin ta wani abu ne ya samu ɗiyar nata ɗaya tilo. Ɓangaren Alhaji Yero da ya gama sanin wacece Zia a hankali ya sauke jaridar hannun sa yana kallon inda Zia take tsaye a kan stairs ɗin falon. Dafe ƙirji Hajiya Ainu tayi cike da Son jin lafiya wannan kira da tsakar rana tace ' Zia!! Kecewa da dariya yarinyar tayi wanda ashekaru baxata haura 7 zuwa taƙwas ba , murmushi tayi tana faɗin i love You Maama! I love Daddy!! I lab u both.... Murmushi Hajiya Ainu tayi kamin suyi magana Zia tayi ɗakin ta da gudu cike da ƙiriniya ta haye stairs ɗin....I lab you much my dear daughter. Cewan Alhaji Yero . Itako Hajiya Ainu juyawa tayi tana girgiza kai cike da jin Son ɗayar nata ainun. *** Safiyar Lahadi wannan rana ,ranace da duka suke gida kasantuwar weekend , Zaune suke duk familyn Wato Hajiya Ainu da Alh Yero sai kuma ɗiyar tasu Zia ,wacce take kusa da ƙafan mahaifin nata tana akan carpet ɗin dake ƙasa , gaba ɗaya hankalin ta na akan ɗan mini laptop ɗin ta pink na Yara ,Wanda babu abun da take yi sai playing games . Ƙarar buɗewar Gate ne yasata miƙewa da gudu tana tsalle da tafi na yara tare da cewa" Yeeeee Daddy gamai photographer Nan yazo! Suna a haka ne sai ga sallamar mai hoton da suka ɗauko shi musamman a wannan weekend don Jin dadin wannan a hali... A haka kullum suke rayuwa , cike da jin dadi da walwala da kuma ƙwanciyar hankali. A wata Ranan Monday ne Zia sai tuƙuƙi take tana haɗe gira sama da ƙasa ,kamin Alh Yero da yake miƙo mata school bag ɗin ta yace " Lele na waya taɓa mun ke?. Kaman ko jira take cike da Muryar yara da hauka tace " Bakai ne ba Daddy ,Kullum baƙwa kawoni wuri zuwa school I'm always coming late Dad! One period nake rasa kullum...meye matsalar Maama da Daddy ne?. Murmushi yayi yana dafata kamin yace " lele na azo lafiya bashi ne ba?. Eh to amma nidai yau ya kamata kayi magana Da Vp . A haka a wannan rana sai da Alhaji Yero yakaita sukayi mata da Vice sannan ya samu sukuni... Shigar Hajiya Ainu siyasa shi ne musababbin faruwar komai tun daga salsila. Ranan da baxasu taɓa mantawa ba itace wannan rana ,wacce Hajiya Didi Mahaifiyar Alh Yero tayo kirar su da tsakar rana akan tijara da fitina nata. A wannan Rana Hjy Ainu tayi kuka ta gode Allah akan zagi da tijarar da tasha na Hajiya Didi ,tana cewa ta gama mata da ɗa ,kuma Aure zai ƙara zaya Auri ƴar uwan sa da suke ƴaƴa maza . Dama ta daɗe bata haihuwa ba , sai da tafi shekara goma ,gashi tun da ta haifi ɗaya zia wato Zainab mai sunan Hajiya Didi bata ƙara haihuwa ba. Tana bukatar jikoki da yawa yayyame da ita don haka Aure zaiyi. Wannan magana ya ɗaga hankalin Hajiya Ainu da mijin nata wanda yake shahararren ɗan kasuwa kuma ɗan dangi ,don dangin Alh Yero Auren hadi suke ,akan shi ya fara auro bare kuma SADAKA YALLA,wannan yasa Sam Hajiya Ainu bata da fari a idon Hajiya Didi. Da wuraren yammaci suka baro gidan dan Hjy Didi da yake gaskiya layout. Maama Maama!!! Zia ta Kira sunan ta kusan sau uku ,kamin Hjy Ainu ta juya tana saurin ɓoye damuwar ta...Maama meye Sadaka Yallah? Hajiya Grandma duk idan tana son Saki kuka sai tace maki Sadaka Yalla! Meye shi Maama?. Cikin ƙaƙalo murmushi Na dole kawai sai hawaye ya fara wanke ma wa Hjy Ainu idanu , No my baby! Don't put it on ur mind Zia. Ba komai , nice Sadaka yalla Kar ki manta ko gaba ko me kika zama kika gansu suna Bara a titi kar ki ƙyamace su nima Sadaka Yalla ce Maaman ki........ƙiiiiiiiƙuuuuuuuuuuu kawai kakaji a tsakiyar ƙwalta titin tsakanin ɗan Magaji gaskiya.....Wata babban moto ce ta shigar masu gaba , wanda moton nasu sama tayi kawai sai tayi cikin wani ƙwatantazo....wannan kenan! Gigif Hajiya Ainu ta tashi daga ƙwancen da take sunan Zia kawai take ambato ,Wanda cikin sauri Alh Yero ya kamata yana rungume ta jikin shi tare da fara mata Addu'oi , don yasan Abun da ya tada ita cikin kiɗima tuno da abubuwan da suka faru shekaru goma da suka wuce ne. Rungume shi tayi tsam tana fashewa da kuka mai ban tausayi da ƙaryar da zuciya .... ❁࿐❁✿✿ RUGAR KIDANDAN kuwa komai sai dai muce Alhmdllh, domin kuwa sun samu sauƙi daga dukkan wasu masu kawo masu hari. Ƙwana biyu aka yi ana mawa Shatu riƙiya a tunanin su jinnu ne suka shafeta duba ga yanayin weather n. Haka ta ƙwana huɗu bata fita ko ina ,kullum tana kewayen bukkan . Shiko Abdul Ahaad tun bayar rabuwar sa da Shatu su Nura da Samir suka fara ce masa mijin ƴar Fulani da sokana iri iri...wai saboda bada kula har ruga yakai ta...Kai tun baya tunanin yarinyar yafara tunanin ta a zuciyar shi .... A ranan da yakai kwanan su Baƙwai ne da haduwa da kansa ba tare da kowa ya sani ba ya nufi cikin rugar...acan gyefe ya tsaya inda babu mai hango sa....Shatu ya gani a tsakiya anyi da ira ,wani mai waƙar shantu da irin ƙoroson nan na mutan jeji yana bugawa ita kuma sai rawa take tana juya jiki kaman wanda babu ƙashi a jikin ta... Wani dariya Ne Abdul keyi wanda shi kan shi bai Son ya iya wannan dariya ba. Ganin yanda Shatu ke rawar hauka ,ita a dole wai Rawa take shiko mai ƙoroso sai ambaton sunan ta yake yana buga shantu mai kama da ƙwarya. Zokaga fulanin rugar yanda suka yi rumfa suka rufe wurin kowa na bin Shatu da kallon burgewa...a takaice a haka Abdul Ahaad ya shagalta wanda bai koma jejin su ba sai yammaci............. ❁࿐❁✿✿ A washe gari ne tun safe Shatu tayi shirin fita kasuwa don ƙwarya uku ta cika da nono tana ɗaurasu duka akan ta ... Kamun rana ta fito tuni ta isa cikin garin Zaria ,ƴan nono dake anan tudun Wada . Tun daga isowan ta masu adaidaita da suke zama a wurin suna jirar masu hawa suka fara tsokanan don sun san ta da surutu suna cewa ":a'a yau fulfulbe ne da kan ta,Allah yayi maku fitowa daga hannun kidnpers .Harara ta watsa mawa ɗan liti dake tsokanan ta ,dariya yasa yana cewa " Haba Shatu me yayi zafi? Shawara kar ki koma Ni zan baki gida na kiyi zama da Matana a can. Kin guje mawa....kai ɗan liti ya isa...Ai to Allah yakawo mana wasu sojoji masu kama da Samudawa...ka gansu ne? Ai dole ɓarayin nan su gudu. Zaro ido Ɗan liti yayi yana cewa " Ai Shatu naji labari...Allah dai yasa bakiyi gudu gwari ba...su ƴan kidnp sun gudu ,ke kuma wani sojan ya ɗauke ki ya gudu dake.... Kallon shashasha tayi masa tana sauke ƙwaryar ta ,tare da fara sayar da nonon . Kamin kace kobo saboda Shatu yarinya ce mai surutu ga sokana sosai take da farin jini kowa na Son ta...tana zuwa da nono kaman ta zubar tuni ya ƙare . Harhaɗa ƙwaryar take a wuri ɗaya kamin ta juya ta kalli Rabi dake kusa da ita...duk idan an ci abu a bata ,ita ba sayar da nonon take ba. Abun ka ga Shatu baki baya iya gani yayi shiru , cewa tayi " Ohh ke Rabi a haka zaki ƙare ,kullum bakya sana'a sai zaman jirar wani yaci ya baki?. Kema ya kamata ki na rinƙa ɗauko nono kina sayarwa daga rugar ku. Kallon ta Rabi tayi sai a hankali tace "Shatu ai Ni bana da kowa anan!. A'a ke ba Fulani bace?. Shatu tayi maganan tana aje ƙwarya tare da Son Jin Amsa. Gyaɗa kai Rabi tayi alamun eh kamin tace " Ni Fulani ce Amma ta buzaye.ba anan Nigeria nake ba ,ragowar nayi daga ƙasar mu... Ni sadaka Yalla ce! Wani irin bugawa Shatu taji ƙirjin ta yayi....kan ta ne ya wani irin juya mata yana mata gab³ wanda bata taɓa jin irin wannan juyin ba... Dafe kan ta tayi da ƙwaƙwalwa r ta ke juya mata....Ganin ta dafe kai yasa Rabi saurin kama ta tana faɗin Shatu lafiyar ki? . Kusan minti ɗaya tayi bata ce komai ba ,sai can ta nisa tana cewa " Ni ji nayi kaman na taɓa jin wannan sunan Me kika ce? Ɗan maimaita mun... #Share🙏 *Free page zai ƙare a page 10 ku hanzarta wajen mallakar taku ... regular payment₦300 VIP ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932* [11/7, 12:10 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ 008 *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Bafullatanan Ruga₦200 Habibi da'iman da dai sauran su; ❁࿐❁✿✿ Sadaka Yalla Mana Rabi ta kuma nanata mata a karo na biyu....shiru shatu tayi tana faɗawa wani tunanin ta dabam ,wanda ganin hakan yasa Rabi cewa " Shatu tunanin me ne kikeyi haka?. Yamma nayi ya kamata ki koma rugar ku kamin gari ya rufa. Hummmm nisawa Shatu tayi tana miƙewa tare da ɗaukar ƙwaryakun nata da ta tattara su wuri guda. Har ta yi gaba sai kuma ta juyo tana ce mawa Rabi " Yanzu Rabi ke anan zaki ƙwana kenan ,baku da buka irin namu? . Murmushi Rabi tayi cikin mai da damuwar ta ta hanyar nuna komai ba komai ba tace " Eie Shatu anan dama muka saba ƙwana kinga can ƙarƙashin kadan kubanni anan nake kwana kullum , koda kin taho gobe bana nan kika zo can zaki same Ni . Gyaɗa mata kai Shatu tayi alamun to, kana ta juya don nufar rugar Kidandan kai tsaye. *** Saukar ta kenan daga filin jirgin Aviation dake nan cikin garin Zaria...fuskar ta kacame babu harka ,babu kuma alamun mai wannan fuskar tasan wani abu wai shi kirki ,kallo ɗaya zaka yi mata kasan irin wa'anan yaran ne ƴaƴan manya marasa mutunci tijarar ru ,wanda basa ganin kiman talaka sam. Idon kowa na wannan Aviation na akan ta ,ganin sunan tana gida nageria ne ,amma shigar ta duk ya sha banban dana mutanen ƙasan. Shiga ne tayi shi irin na turawa , duk da kasancewar tasa doguwar riga ce mai launin milk ta kuma yane kanta cikin ƙaramin mayafin rigar. Malfa ta ɗaura kalon dressing ɗin nata tana fara takowa izuwa inda take hangar drivern da ya taho ɗaukar ta . Barka da isowa Madam Layla! . Drivern yayi maganan tare da ɗan risinawa na girma yana buɗe mata murfin moton , Kallon shi tayi tana kauda kai kaman bata ji mai yace ba, tana shigewa moton cikin yatsini da rashin mutunci. Ɗan tsaki tayi dai dai yana rufo murfin moton tare da shiga mazaunin sa yana fara driving. Kusan mintuna biyar batace masa komai ba ,duk da Tambayar dake cikin ta Issa ya hanata tambayar a tunanin ta tayi hakan ƙaskanci ne. Kai Waya baka izinin tahowa ka ɗauko Ni ?. Tayi maganan tana wani irin hura hanci na tijara ,cikin sauri Drivern yace " Afuwan Hajiya , Hajiya Ammie ne ta aiko Ni. Ammie! Ta nanata tana kallon sa cike da mmki tace " Ba Yah Abdul Ahaad Ya dawo ba? Shi basai yazo ba kaine za'a turo ka ɗauke Ni dawowata kenan daga abroad ban to tazali da kowa ba sai bagidaje ƙazami irin ka...ji fa yanda ka cika moton duk da tsami rabon ka da wanka kwana nawa??? Tayi maganan tana kashe shi da ido ta mirror ɗin dake hasko masa fuskar ta ta baya. Duk da maganan nata ya sosa ransa ,amma inda sabo ya saba da cin mutuncin ta... Kiyi haƙuri Hajiya Baya garin ne , sakamakon tura su jejin Kidandan da akayi. What?? Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun...au har yanzu ba'a bar mun shi sukuni ba? Ina Hajiya Baaba ta ke? Har tabar Abdul ya kuma komawa halaka? Kai da Allah kayi sauri ka kaini gida yanxu ...sam baxan yarda a kashe mun Miji ba a banza a wofi akan wasu talakawa mara galihu dabbobi. Tun da ta fara maganan Shidai drivern bai ce mata komai ba sai jikin sa dake tsuma na tsoro , don fitinan ta abun tsoro ce , tasha ɗauke ma'aikata da mari ba ɗaya ba biyu ba.... Wannan yasa Drivan saurin ɗaga kai Muryar sa har makerketa yake yace " Eh Hajiya. Shiru tayi bai ƙara jin tace komai ba...sai can kaman ance ya kalleta ta madubi yaga Layla sai sharce hawaye take tare da jan majina. Yau na tabbatarwa cewa ' Su Abie basa ƙaunan Yah Abdul ,yabar sojan nan kuma don dole sai su saka ya koma aikin sa... Bayan da ance Ni za'a ɗaura masa ,na bishi can London mu koma da zama! Dole asan mai yiwuwa bazan yarda ba gaskiya sam..... **** Kamin Shatu takai Ruga Kam Yammaci tayi don Rana har ta faɗa gari ya fara duhuwa. Baaba kam a waje ta tsaya da ƴar titilan aci balbal ɗin ta ,tana zaman jirar isowar Shatu , don hankalin ta tashi yake ƙwarai idan takai wannan lokacin bata iso ruga ba. Tun daga nesa ta hango hasken acibal bal bal ɗin baaban fulfulbe. Murmushi Shatu keyi tun daga nesa take ƙwaɗa kirar Gwagwgwo na dawo! Kamin wani lokaci tuni kowa na rugar yasan da dawowan Shatu. Don yanda take wage murya ko yaron goye ne sai yasan da dawowan ta. Zuciyar Baaban fulfulbe ne yayi sanyi cike da jin daɗi take faɗin Yauwa ƴar Amanan Gwaggo . Ƙarakowa tayi tana riƙe Baaba a tare suka nufa buka... Ƙwaryar nono na musamman da ta tanadar mata ta ɗaga ƙasan gadon kaban da suke kwana tare baaba na ɗauko mata da liddayi. Fura ta ɗauko mata tana ajewa a gaban inda Shatu tayi warwas ta mike ƙafa na gajiya . Cikin salɓi na Fulani Baaba ta fara mata damun tana yi tana tambayar ta ya kasuwa...anan ko Shatu tafara kora mata labari har da na ƙawarta Rabi , miƙa mata furar tayi Shatu na amsa da hannu biyu tana cewa " Yowa Gwaggo ko Rabi zata taho muna zama tare dake anan . Tun da ta fara maganan Rabi baaban fulfulbe bata ce mata komai ba sai a yanxu ta bata amsa da: me yasa zata taho gare mu? Bata da iyaye ne? . Eie Gwaggo Iyayen ta basa anan. To ai zata iya komawa gare su. Na fison muyi rayuwa daga Ni sai ke Shatu . Gwaggo ....maza sha furar ki ki tahi wasa dandali. Shiru Shatu tayi don ta lura Baaba bata son maganan Rabi komai yasa??? Tambayar da take mawa kanta kenan. Kaman yanda Baaba ta faɗa mata haka tayi tana gama shan nonon ta miƙe tana fichewa daga bukkan a lokacin Har Baaban fulfulbe tafara barci. Wannan yasa bata san lokacin da Shatu ta fita ba. **** Ammie!! Ammie!!! Muryar Layla ne ya karade ko ina na falon . Tana kirar Ammie kaman wanda take cikin wani masifa ya same ta. Jin shiru yasata ba Ammie a falon yasata kallon ɓarayin da wata ƴar Aiki uwale take tsaye ta rakuɓe kaman marainiya , don ƴar tijarar Layla ta dawo. Kallon banza ta watsa mata kamin tace " Ina Ammie?? . Bakin Uwale ne ya fara rawa daƙyar ta iya cewa " Tan..tan..tana ɓangaren Hajiya Babba. Ajiye handbag ɗin ta tayi a gyefe da sauri ta juya tare da Nufar sashen Hajiya Babba. *Yau page ɗin ba yawa a gantale😂 gashi free page ya kusa ƙarewa... regular ₦300 vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko MTN card ta wannan Numbobi 08081202932* [11/8, 4:05 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ 009 *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Bafullatanan Ruga₦200 Habibi da'iman da dai sauran su; ❁࿐❁✿✿ Y RZƘ A sashen Hajiya Babba ta tadda Ammie da ita kanta Hajiya Babban tana zaune ta miƙe ƙafa tana saka malmalon tuwo a baki , gaban ta ta tasa Tuwon ta na semo miyar ɗanyar kuɓewa ,don Hajiya babba irin tsofaffin nan ne na gargajiya ita duk a abucucuwa ka bata tuwon ta miyar ɗanyar kuɓewa ka gama mata komai , shiyasa kullum ma'aikatan ta suna aikin ɗaura tuwo da saukewa... Muryar Hajiya Babba ne ya katse na Ammie da take cewa " To ke yanxu Fatima ya ake ciki kenan ,saura kwana nawa ne Abdul ya dawo kika ce...nafa gaji da ganin shi kullum a gwauro! Tun da ya bamu wuƙa da nama a samar masa mata a ɗaura masa ai shikenan ,ga Layla ƴar uwar sa ,dama tuni da Soyayya tsakanin ta dashi.... Ehh Haj...Ammie! Ammie!! Muryar Layla ne ya katse su cike da ɗaga murya tare da Muryar kuka take kirar sunan Ammie. Cikin sauri Ammie ta miƙe daga zaunen da take tana faɗin Na'am ƴar Ammie waya taɓo mun ke ne?. Cike da Muryar sangarci a shagwaɓe ta nufi Ammie da take ware mata hannu ta faɗa jikin Ammie tana fashewa da kuka tare da cewa " Ammie yanzu kun ƙara barin sa ne ya koma? Ammie so kuke yi Yah Abdul ya mutu a wannan aikin Nasa ? Wallahi bana So nidai! Bana So! Kawai Ammie kuce masa ya dawo gida. Wallahi Ammie tsoro nake ji... Eyyyaa Yi shiru nan Layla na taho Abinki ,Hajiya Babba tayi maganan tare da ya fito Layla da hannu , wanda ta miƙe tana raba jikin ta dana Ammie tana nufar ƙasan carpet inda Hajiya Babba ke zaune. Bowl ɗin Tuwon ta matsar dashi gyefe tana dafa Layla tare da faɗin " Yi shiru daina kuka bari Kinji . Saura ƙwana ki kaɗan su fito daga wannan jejin . Ni kaina hankali na kullum a tashe yake...sam bana iya rintsawa , tun da ya shiga aikin soja na daina Samun sukuni da ƙwanciyar Hankali , Amma dole muyi hakuri ,domin kuwa Abdul idan muna Son muga ya cigaba da rayuwar sa kaman sauran mutane sai da abu biyu zamu gan shi cikin walwala . Na ɗaya iyayen sa , na biyu kuma shine wannan Aikin Sojan da yake a yanzu. Don haka a matsayin ki na ƙanwa gare sa , kuma matar sa nan da sati Uku add'ua ya fi cancanta mu yawaita masa Kinji Layla na? Gyaɗa Kai Layla tayi tana goge hawayen nata ,don zuciyar ta yayi sanyi bisa ga Kalaman Hajiya babba da tayi mata ,musamman da ta tabbatar mata nan da sati Uku za'a ɗaura Auren ta da Abdul Ahaad ,wanda take jin Son shi fiye da komai na Rayuwar ta. Murmushi Ammie tayi a zuciyar ta tana tausaya mawa Layla don tabbas tasn irin Son da Layla take mawa Abdul Ahaad ƙwatan ƙwatan shi bai mata. Shi har yau yana mata so ne na yaya da ƙanwa! Allah sarki soyayyar Ahaad a jinin ta yake . Allah ya ƙara miki hakuri da halin sa... Ammie tayi maganan a sarari dai dai Hajiya babba na amsawa da Amin ,tana kuma cigaba da cewa " Ai mai gidan nawa sai haƙuri , fatan yanda nake haƙuri dashi kema zaki iya. Dariya Layla tasa tana cewa " Ina Hajiya yanxu Fah ki bar Kiran shi da Mai gidan ki ...nice dai Amaryar ba keba ,don kin masa tsufa. Eiyeeee Fatima kina jin mai take fadi ƴaƴan zamani halin ku sai ku ...Hajiya Babba ke maganan tana kallon Ammie kamin ta sauke idon ta ga Layla dake Dariya har da ƙyaƙyatawa. Ita dai Ammie murmushi take bata ce komai ba ,don ba mai shiga tsakanin Hajiya babba da ƴan jikokin ta ,ka cika zaƙewa sai kaji kunya . **** Jah baya Shatu tayi da sauri tana shirin sakin ƙwaryar nonon dake hannun ta. Ɗago da lulun idanun sa yayi yana kallon ta kamin ya sunkuyar da kansa ƙasa kaman mutumin kirki masu ruwa a ido . Baaban fulfulbe ne ta kalli Shatu wanda dawowanta kenan daga bukkan su Wanzan . Lafiya Shatu ? Sai kace wanda kika ga bako baki taɓa sanin sa ba?. Gwaggo na san shi mana! Amma tayaya ya taho nan?. Uhmmmm kiji mun ke da shiririta , ke da bakin ki ki cemun wani ya taba rako ki har nan rugar, Ko bashi bane wannan ?. To ko jiya ya zo nan ya dade baki dawo kasuwa da wuri ba . Hummmm nisawa Shatu tayi tana faɗin kuma baki faɗa mun ba. Ta ƙare maganan tana nufar inda Abdul Ahaad yake a wannan karon cikin shigar su ta Soja. Bin ko ina na wurin yake da kallo tare da mmkin wai bil adama ke rayuwa a wannan jeji haka. Gani nazo! Tace masa tana murmushi. Murmushi shima yayi mata kamin yace " Ai wurin Gwaggo nazo ba wurin ki ba. Saurin kallon shi tayi ,suna haɗa ido taga ya daga mata gira alamun eh ,sai kuma ta juya ga Gwaggo dake ta murmushi . Ohh Gwaggo Kinji daɗi kenan wurin ki aka zo, to sai mene Aradu ban damu ba. Tun da kamin azo wurin ki anzo wurina ba adadi. Dariya Baaban fulfulbe tayi tana cewa " Aiko kin damu ,tun da gashi kin nuna kishin ki a sarari. A'a Gwaggo shine yabani haushi ..wuri na Fah yazo wai amma yace ba haka ba. To ya sanki ne da zaice wurin ki yazo? Uhmm kefa yarinyar nan kin cika tsiwa Gwaggo ina Iyayen Aisha suke? Wannan hawan jini zata samaki. Shiru Baaba tayi sai Shatu da tace " To waya ce maka ina da iyaye? Gwaggo ce Umma na Kuma Baba na..ita na sani ina ta kuma tayi mun komai . Gwaggo faɗa masa kece ki ka haifen". Juyowa Gwaggo tayi cike da jin tausayin ɗiyar nata ,tace " Shatu dama kina da wata uwa bayan Ni? Ai kece komai na haka nice koman ki Shatu. audull Sunan naku ne ta ƴan zamani bana iya faɗa. Laaa dariya Shatu tasa tana cewa " Ya akayi kika san sunan shi Baaba? Sunan shi Fah Soja! Baaban fulfulbe ne ta katse ta da cewa " kaji mun tselen ƙwaaa. Sunan da aka raɗa masa kenan. Ni bari naje bukkan su Wanzan naji yanda lamarin yake a yanzu ,ko Umman nasa zata amince .kai Gwaggo ki rabu dasu don Allah ... A'a ba ayi hakan ba Shatu , ƙawayen ki da sa'oinki duk sun yi Aure , kin ga kema yanxu yaci ace kina naki ɗakin mijin. Ɗan taɓe baki Shatu tayi tana jin haushin yawan maganan Umman Wanzan da take yawan mata. Tunanin me kikeyi haka? . Taji Muryar sa ya katseta , wanda ta faɗa duniyar tunani har ta fara mantawa da mutum tsaye kusa da ita ,don tuni Baaba ta ɓace ma ganin su. Kallon sa tayi kawai sai tayi rau rau da ido sai hawaye sharrrrrr³ , shiiiii ya isa bari kuka Kinji Shatun Gwaggo. Murmushi tayi jin ya haɗa ta da Farin cikin rayuwar ta wato Baaban fulfulbe , amma duk da haka hawayen basu daina sauka mata ba. Cikin Muryar kuka mai kama da shagwaɓa take faɗin " Hamma dole nayi kuka ,kuma baxan daina ba. Meyasa? Ya tsinci harshen sa da mata wannan tambayar wanda kai tsaye ta basa amsa da "Saboda bana da iyaye , basu san asali na ba , shi yasa Umman Wanzan take cewa Wanzan bazai Aure Ni ba..Hamma don Allah ka kalle Ni fah , me na rasa nidai ba mummuna ba ba kuma wacce take da tawaya ba..tun da Wanzan yana Sona ina Son sa ,basai su bar mu ba ...wani dammm yaji ƙirjin sa ta buga masa , yayin da kansa tayi masa nauyi. Ammm Aisha kina Son Wanxan ? Eh Sosai Hamma! Amma me yasa baki da kunya ta fulani?. Yayi maganan kan sa tsaye yana mmkin yanda yarinya ƙarama ke faɗa masa tana Son Wanxan ,Wanda Haushi ne kawai yaji ya kamsa ,sunan ma bai so ta nanata. Kallon sa tayi cikin rashin fahimta tace " Kunya kuma?. Huuuu Iskar bakin sa ya furxar cike da kauda maganan yace " Ya kike da gwaggo?. Uhmmmm nima har yanzu Ban sani ba ... kaka tace, haka na sani . Kallon ta yayi kai tsaye yace" amma ai ku Fulani kuna Aure a shekaru ƙalilan , eh mana. Ta basa amsa tana kallon sa kamin ta cigaba da cewa " Binto tayi Aure yanxu kasan yaran ta nawa? Girgiza mata kai yayi alamun a'a . Murmushi tayi tana cewa " Uku. Gaban sa ne ya buga Damm". Yace uku Fah kika ce. Eh mana. Ta basa amsa tana kallon fuskar sa tare da daga kan ta sama. Amm yanxu Wancen waye sunan shi kike cewa?. Yayi maganan yana ya mutsa fuska. Wake nan? Ta tambaye shi tana sauraran jirar wa zaice. Saurayin ki mana. Ohh mijina Wanzan. Gyaɗa mata kai yayi yana cewa " amm sai kuma ya tsaya kame kame. Me zaka ce wai Hamma Soja". Kina ji kun taɓa wani Abu dashi ne? . Yayi maganan yana sauke lulun idanun sa a fuskar ta .. data rasa fahimtar inda ya nufa. Ban gane ba , me muka yi dashi ...bikin shaɗi za muyi a wannan watan. Ba wannan nake nufi ba. Ba mata da miji suna wani Abu ba , idan sunyi Aure ko zasuyi. Girgiza kai tayi , tana cewa " Meye Abun? Ban san shi ba Hamma faɗa mun ! Bai taɓa taɓa maki Hannu ko jiki ba. A'a ta basa amsa cike da haukan yaran ta. Kamin ta kuma cewa " Hamma faɗa mun me akeyi? . Kallon ɗan ƙaramin bakin ta yayi da yanda take motsa su , a hankali ya lumshe ido yana cizar laɓɓan sa na ƙasa. Yah Allah! Shine Abun da ya furta a zuciyar sa ,asarari kuma cewa yayi " Meye Hamma da kike cemun a Hausa?. Murmushi Shatu tayi tana cewa " Yaya kenan! Kamin yayi magana ne yaji baƙuwar murya yana amsa kuwa a falfaladan wannan bukkuna .... Shatu shatuu!!! In wara Wanzan!!! Ta Amsa masa cikin harshen Fulani. Da gudu ta nufi inda Wanzan yake , shi kam Abdul Ahaad ka sa magana yayi da ido ya rakata yana hango bafullacen da ya kirata can nesa suka yi , don ita Shatu ma ta manta da wani Abdul Ahaad . Zufa ne yaji yana tsatstsafo masa. A hankali ya fara takawa tare da barin wurin ,sam ya rasa me zuciyar sa ke ayyana masa a kan Shatu. Ji yayi a wannan lokaci ya tsani Wancen da take kira da Wanzan , ji yake kaman ya ɗaga shi ya buga da ƙasa ya mace ko ya zamana bashi da mamaro sai yaga ta yadda zaiyi Auren. A haka har ya isa inda su Samir suke bai ma san ya isa ba. Oga yadai? Samir ya katse shi yana maganan tare da gyara zaman alburusan sa. Komawa yayi yana zama a wani ice , dake passing ɗin ɗakin da sukayi nasu na kansu a jejin Allah , irin yanda sojoji keyi su haɗa ɗaki da ganyayyaki da itace kuma suyi rayuwar su na wucen gadi kamin su tashi subar wurin. Samir ina jin Sha'awar ta! Ina kuma jin azabtaccen kishin ta ,wanda ban taba jin irin ta ba ,ko nayi akan wata mace ba. Kallon sa Samir yayi sai ya cigaba da aikin sa ...Don ya lura Abdul Ahaad kaman Raina masu hankali yake son yi. Nuradden dake gyefe ne ya amshe shi da cewa " Don Allah JAGABAN kar ka raina mawa mutane hankali just say it freely, you're in love babu wanda fa zai hanaka. Kar ka raina mana hankali. Kawai sai suka sheƙe da dariya. Taɓ Ai Abdul na tausaya maka , Wallh kana masifar Son wannan yarinyar . Yanxu kai zaka iya auren Ƴar daji bafullatana , wacce bata san komai ba ba wayewa ...ina ƴammatan ka Shirley Angelica duka suna ina? Ina Layla ? Kar ka manta Fah su Ammie Layla zasu aura maka..kar ka yaudari yarinya kaga nan da sati uku zamu koma don Allah ka nisan ta kan ka da ita. Kaiii ibeg shut up. Wannan banzan magana ce , dama nace maku Son ta nake? Ai Ni har yau ba'a yi macen da zan so a zuciyata ba ,a takaice mata ma basu da gurbin da zan so su a zuciya ta. Sai dai idan sun nuna suna ƙauna ta bazan ƙi ba. Kawai ku fahimta ,ita ɗin Sha'awar ta nakeyi !. Kuma baxan yarda wancen ƙazamin ya fara sanin ta ba ,Ni zan fara nitso nayi ambaliya a ƙwarƙwadon madarar daɗin ta. Kuma zanyi hakan kamin na tafi . Dole na kauda ƙwala mata akan ta. Hummmm kuma ban ga laifin ka ba Fah Abdul ,don wallahi Ni yarinya ina Son ta na sona , to indai bafa zamuyi wani abu ba , to a aje soyayyar kawai a gyefe kowa yayi hanyar gaban sa. Nura ne ya katse su da cewa " a'a Fah , mu da muka taho aiki ,kuma mun ƙare ,Abdul bafa a ƙasar nan duka muke zaune ba. Kar ka lalata rayuwar yarinya ka tafi ka barta da damuwa. Bata da kowa ba kuma lallai iyayen ta su ɗau hakan a ƙaddara ba. Sannan kar kaje kuma garin mugun ta koma kan ka.ka tafi ka dawa kana neman ta ido biyu a lokacin da tayi maka nisa , nisan da sai dai kallo. haahaaahaaa!! Suka wani sheƙe da wata irin mahaukacin dariya ,Samir na aje bindigar sa a gyefe tare da ɗaukar latr yana kuna sigari. Wai anan dajin kake tunanin tayi mun sama. To dama Son ta nake? Sha'awar ta kawai nake yi. Kuma da zarar na kau shikenan tayi sha'anin ta kowa yayi hanyar sa. Dama ruwa ba sa'an ƙwando bane. Ƙarya kake yi ,tun da har kake Son lalata rayuwar yarinya ƙarama wallahi kar kuyi hakan. Saura kwana nawa ne zaka Angon ce?. Kai don Allah kyale wannan banzan . Samir ya katse shi ,kamin yace " mata Fah yake tsoro , amma yayi faɗa da maza inbN da tsoro har wannan yarinyar abun wani tsayawa dogon magana ce akan ta. Yanxu kaji Abokina ya za'a yi ka sameta. Amm kana ji yanxu haka tana da wanda take so kuma yake Son ta. Amma kasan Ni samun soyayyar ta Abune mai sauƙi , sai dai ƴar daji ne ,ba zata amince dani nayi wani Abu da ita ta hanyar zina ba. Dole mu san mafita. Shiru su duka sukayi ciki harda Nura , da a yanxu yace " Gaskiya kayi magana ,ai zina ma bai dace muyi da wannan yarinyar ba ,sai rashin imanin namu na soja yayi yawa. Kai da Allah dama mu soja muna da wani imani ne?. Yayi maganan yana cewa " ka fidda mana mafita kawai. Shiru Nura yayi kamin yace " To ka turo su Abie su nema maka Auren ta bayan ka yi nasarar samun soyayyar ta. Dukan su wani irin kallo suke bin Nura dashi ,kamin Abdul yace " Amma dai yanxu ka gama shan barasa hala?. Dariya Samir yayi yana cewa " Jagaban kawai muyo hayar iyaye su nema mana Aure. Mu samu ƙwararrun masu gini , a sati suyi maka gida dai dai a nan. Sati uku ne dama ,ka Aure ta na sati biyu ,ka min nan duk jarabar taka da sha'awar nata Duk sun tafi ai ,shi kenan sai mu kama gaba , kaga dai na daya baxaka sha dukan walakiri ba , ta sunna ce! Na biyu ka bar mata gidan aiko wannan ta tashi da arziki , sa siyar su ƙara shanaye ....Dariya suka sheƙe dashi su duka don har Nura ya dara , a yanxu yaji ba laifi tun da Aure n Shatun yace zaiyi na sati biyu! **** Ɓangaren Shatu da Wanzan rarrashin ta yayi tayi akan zai shawo Umman shi ya bata haƙuri ta amince da auren su , sun fi awa uku suna hirar soyayya. Wanda sai da rana ta fara faɗawa sannan suka rabu ta juyo zuwa bukkan su... Waƙoƙin ta take yi na Fulani har ta ƙarako bukkan su. Gaban ta ne ya faɗi ganin Abdul Ahaad tsaye yanda ta barshi haka ta same shi ,sam ta manta dashi sai a yanxu da suka ƙara ido biyu. Hamm.Hamma!! Ta faɗi sunan Muryar ta na rawa ,kamin tace"Na manta da kai kayi haƙuri Aradu Wanzan ne yazo... Hannun sa yakai yana rufe bakin ta cikin sauri ,wanda bai taɓa mata ba , jin zafi yayi kirar sunan Wanzan da tayi ...No I hate it . Bana so naji kina kirar Sunan Wannan ɗan uwan naki ! Kin san me yasa?? Yayi maganan yana kallon ta ido cikin ido , itako Shatu tsoro ya gama kamata jikin ta sai rawa yake karrr³ bata taɓa ganin sa cikin irin wannan yanayin ba..duk ya sauya mata tamkar damusa mai harin wani... manyan idanun sa sun rine daga fararen nan tass Zuwa jahh. Cike da tsoro ta girgiza masa kai na alamun a'a ". Sauke hannun sa yayi yana sauke nannauyar numfashi mai huci yace "Saboda ina Son ki! Baya tayi da sauri tana dafe ƙirji da hannu biyu , na shiga La'ilah ha'ilallahu! Ni ɗin Hamma Wallh ƙarya ne! Nifa kake so kai ɗan binni kace kana Sona! Gwaggo!! Ta ƙwaɗa kirar Baaban fulfulbe cikin ɗaga murya da tsorata. Ji tayi ya matso ta yana haɗeta da jikin shi ...wani abu tayi yana mata , wanda ta rasa gane kangadon ina take duniya ko a lahira...bata ji bata gani...numfashin ta ne ya fara season , kawai sai taji ɗiff tayi luuuu tana faɗawa jikin shi alamun numfashin ta ya ɗauke ....Abdul kuwa sam ya gaza zare bakin sa daga nata cigaba yayi da tsotsan....... *Tofah Babban magana shin Shatu zata Auri Abdul Ahaad ? , Kuma manufar sa zai cika ,bayan ya aure ta zai rabu da ita ko kuwa ƙaka??? Hummmm masoya free page zai ƙare a page na gaba ,ku hanzarta wajen siyan naku domin ki samu ayi tafiyar dake...don Allah kar ki saya ki fitar mun na roƙeki. Regular group ₦300 vip ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202922 idan littafin ya kammala complete ɗin shi duka 1k* [11/9, 7:01 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: *🕊️SADAKA YALLA!🕊️* _(Baraa ko karuwanci! Funny, romantic and sympathy story)🤦‍♀️_ Last free page (Shafin ƙyauta ya ƙare daga wannan) 10 *Masu buƙatar duk ka littafaina zasu na same su complete Inshaallh* Walijaam₦300 Siyasata₦300 Gidan ƙwarata₦200 Ƴar Aiki na₦100 Dijama ƴar Fulani ₦200 My lady boss₦500 Ƴar maula ₦300 Ƙwarton manya #500 Bintoto Taɓara₦500 Kawaliya₦300 Zuma da maɗaci₦200 Ƙwaryar sama₦300 Gidan zawarawa₦300 Bafullatanan Ruga₦200 Habibi da'iman da dai sauran su; ❁࿐❁✿✿ Y RZƘ Bai kuma dakata da abun da yake yi ba , tsotsan laɓɓan ta yake cike da gwanewa ba tare da yayi duba ga inda yake ba yake yin abun sa hankali ƙwance ta tamkar wanda aka ce masa yau aka kai masa ita ɗaki matsayin mata... Haka kuma bai duba ga yanda ya gigita ƴar fulanin mutane ba , don har a wannan lokacin bata san wacce duniya take ciki ba , abu ɗaya ya fahimta game da Shatu shine bata numfashi ,alamun ta sume masa, kusan mintuna Biyar ya ɗauka a haka ,kana ya haɗa ta da jikin shi yana rungume ta tsam tamkar wanda ake farautar ta a raba shi da ita...wani irin Ajiyar zuciya mai ƙarfi yake saukewa , gashi zuciyar sa na nasa wasu wasun shaiɗan ,amma kuma duk idan ya kalli kyakykyawar fuskar Ta sai yaji zuciyar sa ta karaya ta kuma rikiɗe daga zazzafan Sha'awa zuwa zazzafan Tausayi ... To ko ya abun yake ne? Hannayen sa yasa yana ɗaukar ta cak yana barin rugar da ita baki ɗaya wanda ni ko ganin hakan ba ƙaramin kiɗimani yayi ba ,don kun san namiji babu tabbas ,musamman ma ma namijin duniya irin Abdul Ahaad. Tun ina hango sa daga can nesa har ya ɓace mawa gani na. So nake na kira Baaban fulfulbe ,amma na gaza yin hakan, kar tace mun " Dan ƙaniyar ki ke me kikeyi anan🥴 . *** Rabo kuwa da da balaraba kaman yanda yace haka ya faru , ƙarfe shida na yamma ya dawo aikin moton shi ,dama shi Driver ne na gari gari. Inda suka yi zasu haɗu da balaraba ne ya nufa kai tsaye bayan ya aje moton nashi a nan wata layi a Unguwan Alƙali layin direbobi. Ɗakin isuhu ya nufa kan sa tsaye don can suka yi zasu haɗu da Balaraba . Wanda yake nan gidan mai unguwa . Wato gidan su Malam Rabi'u. Gida ne kaman yanda muka sani gidan yawa ,sai dai shi isuhu ya kasance yana da ɗaki a zauren gidan na samari dai kaman yanda muka sani ,anan yake tara ƴammatan sa , sai suyi ƙwana da ƙwana ki ba'a san dasu ba. Suff³ kaman kura ye Sukayi ɗakin isuhu , inda da shigar su ɗakin babu abun da suke gani sai duhu sakamakon rana ta fara faɗawa wasu wuraren har an fara kirar Sallar magriba. Isuhu suka gani da wata ƴar layin nasu nan mai suna Ramatu". A zaune suke a gadon ƙarfe na langa langa sun haɗe fuskokin su wuri ɗaya bakunan su haɗe da juna babu abin da kake ji sai saukar numfashin su ,tare da jin sautin kisses dake tashi . Gyaran murya rabo yayi yana cewa " To isuhu na taho. Ɗago da jajayen idanun sa isuhu yayi na mashaya wanda suka sha sukayi tatul kamin yace " Ramatu ki dawo da ƙarfe goma. Miƙewa Ramatu tayi tana gyara zaman hijabin ta ,kana tace " To bani Abun da zaka bani na tafi. Hannun sa ya kai saman ƙirjin ta yana shafa nonon ta da suka ciro kai suka tsaya ƙyammm na ƴammata masu ƙirgan dangi , don Ramatu yarinya ce ƙarama wacce wutar shekaru bata haura sha shida ,sai dai duk ƴan iskan unguwa sun gama ƙwaƙule ta. Hannun sa yasa yana matsa nonuwan ta a hankali yana murɗa kan nonuwan nata , tana matse ƙafa da ido ,don tana jin daɗin hakan da kuma zafi jin su take kaman famin ciwuka wannan yasa ta rintse ido tana faɗawa jikin shi , nan kuwa ya cigaba da ligwigwita ta yanda ransa ke So! Ganin Suna shirin komawa Ruwa Gashi Rabo jikin sa har tsuma yake yi , musamman yanda yaga Isuhu na ligwigwita nonon Ramatu ji yayi Sandar girman sa ta ciko ,tana masa haniniya ta tsaya ƙyaam. Isuhu a hannu Fah nake ku bamu wur...to malam Rabo ". Isuhu ya katse sa yana dariya na ƴan iska tantirai. Hannun sa yasa a aljihu yana fara lalubar ƴan chanjin da zai ba Ramatu , wanda abun ka ga shegiya ƙoƙi tantiriya da ta ƙware a iskanci ,hannun ta tasa a cikin mazariyar sa tana cafkar Sandar girman sa tare da fara shafa masa tana masa wani irin matsa mai kama da massage. Cikin fichewar Hayyaci Isuhu ya fito mata da karkatakaf kuɗin Aljihun sa yana damƙa mata , buɗe kuɗin tayi tana ƙirgasu Naira dubu biyu da ɗari biyu shi kenan masa gaba da baya. Kallon sa tayi cike da masifa tana cewa " Meye wannan nake gani? Duk daɗewar da mukayi dubu biyu da ɗari biyu zaka bani? Ga zunubi , a'a haba ina ai isuhu ƙaro wasu ...ga kuma dukan Walakiri , ai gomma naji daɗi anan acan ayi istigifari 😮 Allah gafururrar rahim... Ramatu kije anjima idan kin dawo zan cika sa maki. Miƙewa tayi tana faɗin to naji yanxu mu tafi wurin Ɗan Sani mai shayi Ko bashi ne ka amsan mun ka bashi , don ka gama ƙwaƙuleni tass cikin na sai ƙugin yunwa yake mun. A tare suka fita isuhu wando a hannu yana gyara mazagiyar sa suka fuche suna barin Rabo da Balaraba. **** A hankali ta fara buɗe idanun ta tana bin ko ina na wurin da take ganin sa baƙo a idon ta da kallo. A ƙwance take kan wani shimfiɗa a ƙasa da ta kasa gane meye wannan wacce irin tabarma ce. Kan ta ke bi da kallo ,itace dai bata sauya komai ba ,da shigar ta ta Fulani. Tafin Ƙafarta taji ana shafawa a hankali wanda yasata saurin kallon wurin ƙafar nata , gani tayi Abdul Ahaad ne zaune ya ɗaura ƙafafun ta duka biyun a jikin sa yana shafawa a hankali da'alama ya yi nisa wurin tunanin wani Abun. Gyefe guda ta kalla nan taga Su Samir da Nura can gyefe gaban su takeaway ne da'alama abincin su suke ci hankali ƙwance ,don su basa ganin wai don sun kawo Shatu inda suke rayuwa suke kwana sunyi wani gagarumin laifi. Ganin su duka tayi kaaman masu dambe , a hankali zuciyar ta ya fara kiyasta mata kodai kidnappers ne. Buɗe baki tayi tare da ƙwarma ihu iya ƙarfin ta tana kirar sunan Gwaggo!!. Miƙewa tayi da sauri tana waige waige ko zata ga hanyar fita amma babu . Tsoro ne ya kuma kamata kuka tasa tana jah baya tare da haɗu da Henry Wanda bata san dashi ba . Ido biyu suka yi taga inyamuri riƙaƙƙe irin wanda Baaban fulfulbe ke faɗin mata ƴan shan jini ne ,ko kirar ta suka yi a binni intaje sai da nono kasuwan binni to kar taje. Allah sarki yarinta , ganin bata san kowa ba , kuma duka tsoron su take ji da ta rasa inda zata nufa sai ta nufi Abdul Ahaad da gudu tayi bayan sa tana lafewa tare da ƙanƙame sa ƙammm ...wayyo Hamma kayi haƙuri don Allah kabar dani nan , tsoron su nake ji. Kasa magana yayi sakamakon jin dukiyar fulanin ta sunyi masa kwanciyar ƙawara a gadon bayan sa ,gashi babu daman taɓasu ko yaji sanyin raɗaɗin zugin azabtacciyar Sha'awar da ta bijiro masa a dai dai wannan lokacin. Hawayen ta ne yaji yana sauka masa a baya wanda a hankali ya juyo yana raba jikin shi da nata. Ɗago da rinannun idanun ta tayi wanda har sun kumbura saboda kuka tana kallon sa...Gani tayi ya duƙa gaban ta yana zubewa knee down Kaman wanda yayi mata zunubi. Hannun ta ya kama a hankali yana haɗawa da nashi. Cikin wani irin sarƙaƙƙiyar murya wanda bata taɓa jin sa da irin ta ba ya fara cewa " Shatu Ina Sonki ! Ina jin abubuwa masu yawa a tare dake !! Shatu don Allah ki yarda dani , ki Aure Ni koda na sati Uk.. shiru yayi maganan tasa yana ɗaukewa sakamakon wani irin abu da yaji yana masa yawo tun daga kafar sa har ƙwaƙwalwa. Nura ne a zuciyar shi yake cewa " Maganan Abdul Ahaad yayi kama da ta masu gaskiya wato yana son Shatu ...Amma kuma idan na tuna da waye Abdul Ahaad ɗan asali dangi waye mahaifin shi , mahaifiyar shi sai zuciya ta ta karaya. Don indai ba Hajiya Ammie taga Abdul Ahaad a gadon asibiti bane ance in ba Shatu baxai rayu ba ,to shine zata iya amincewa da maganan Auren sa da shatu shima bawai don tana son hakan ba. Shiru yayi yana kallon Yanda Abdul Ahaad ke shirin fichewa a hayyacin sa ,abun da bai taɓa ganin yayi ma wata ƴa mace ba. Abdul ne duk ixxan sa ya sauke ƙasa yana tsugune gaban mace wai yau yana neman soyayyar ta . Sunan dare ne amma hasken da suka yi connecting na Solar yasa Shatu ganin yanda Abdul Ahaad ke tsiyayar da zufa kaman ruwa , so yake yayi mata magana amma ya kasa. Tsoro ne da tausayin sa ya kamata ,saurin sunkuyawa tayi ƙasa inda yake tana sa hannun ta tare da goge masa gumin dake sauka masa , Hamma baka da lafiya ne? Ciwon Son ki ne Ai Shatu . Taji Muryar Samir yana buɗe mawa abokin sa hanya. Yi haƙuri me xan maka to , kar ka mutu Fah, Gwaggo tace idan numfashin mutum na ɗaukewa mutuwa zaiyi kuma ko a hanya muka gansa mu basa ruwan dake tare damu da kariya , idan babu ruwa sai mu basa nono saboda kariya ce garesa. Samir ne cike da iskancin sa yace " Wani irin nono kenan breas.... Wani kallo Abdul Ahaad ya watsa masa ganin yana shirin lalata masa komai da iskancin sa ,wannan yasa Samir jan bakin sa yayi shiru , Nuradden kuwa dariya ne ta kusa kamasa. Muryar Shatu na rawa take faɗin Hamma me kake So ka bar...Shatu kibar Son Wanzan ki sone , kiyarda na Aure ki a satin nan muyi rayuwa naga rayuwata dake kamin rabuwar mu. Shiru tayi don bata fahimci inda maganan tasa ta nufa ba. Hannun ta ya kama yana matsa mata a hankali ,wanda yasata dawowa daga tunanin ta tana zuba mata idanun ta. Pls Shatu don Allah ! Yayi maganan kaman wanda ruwa take gab da shanye kan sa. Kin yarda Shatu zaki Aure Ni kuma kina So na?. Murmushi tayi masa tana gyaɗa kan ta , tare da cewa " Ka taho muje ka mai dani wurin Gwaggo xaya ne meni ban taɓa kaiwa haka a waje ba. Murmushi yayi yana cewa " To ai sai kice mata kina wurin mijin ki ne. Cikin sauri ta sa hannayen ta tana rufe fuskar ta alamun kunya , murmushi yayi yana cewa mu tafi Matana da'iman! . Aisha tsaya kici abinci kamin ki wuce . Nura yayi maganan yana ɗaukar takeaway na Gaban sa. Aa na gode ai gobe ma zan dawo sai naci! Murmushi Abdul Ahaad yayi yana kallon narkakkun idanun ta wanda kullum idan ya kalla yake ganin ruwa sun kwanta a saman su kaman mai shirin kuka. Amma ba hakan bane haka idanun ta suke gasu bata iya ware su ,duk kuwa buɗe su da take yi. Sai da safe ta musu a tare suka fita , har rugar su ya shiga da ita har zuwa bayan bukkan su. A hanya haka ya gama kwarkware mata duk tunani sai da ya tabbatar ya dasa mata Son shi a yini kuma lokaci ɗaya ,sanannan ya tafi yana cewa " Gobe zai zo da safe su tafi kiwo tare. Murmushi tayi tana nufar bukkan su inda taga Baaban fulfulbe tsaye da fitilar aci balbal. Shatu kina lafiya ina kika tafi kikayi wannan nisan zongo? . Murmushi Shatu tayi tana nufar cikin bukkan su tare da cewa " Gwaggo bafa nisa nayi ba shine kike Son tada hankalin ki ko ina naje zan dawo! Ba gani ba . *** Kai yanzu Samir ya ake ciki ne? Nifa ina buƙatar ta kusa dani, bana jin zan iya ƙara ƙwana ki biyu ban sadu da Shatu ba kuma wai ina a gayyaci Na. Haba kar ka zama sarkin azuza mana ,komai fa yayi ready gobe iyayen da muka sayo haya zasu taho nan a nema maka Auren a satin nan ayi komai ...abu na gaba wurin tarewa ne , Samir yayi maganan yana kallon su su duka. Murmushi Nura yayi yana cewa "a'a ku samo iyaye ma na ƙarya wurin tarewa ne zai maku wuyar samu?. Kuna ɗan haura rugar nan ai gari ne cikin Zaria. Sai ka sayi gida nan ,tun da ka rantse sai kayi lalata da ƴar mutane hankalin ka zai ƙwanta sannan ka koma gidan su Ammie , sai ka auri matar da ka shirya aure da gaske ba Shatu ba ,don yaudara ce ba Son ta kake ba ,nidai Ina jiye maka Abdul. Magana Samir zai yi sai Abdul Ahaad ya katse shi yana cewa "Da Allah bari dashi yayi tayi....idan Fah iskanci ne da lalata mata babu wanda cikin mu bayayi , kuma sannan ai wannan ba cutan ta zanyi ba ,auren ta xan yi ,daga nan sai na tafi ,idan sun ji shiru ai dole tayi Auren ta . Kaga ai ba cutarwa. Taɓa baki Nura yayi yana miƙewa tare da basu wuri . Sukam cigaba da plan suke yi abun su ,Don Abdul Ahaad har yaga nasarar sa akan Shatu. *** A hankali yake tafiya tare da bin ƙauye kun fulanin kaman yanda ya bar shi shekaru uku baya. Babu tsoro a zuciyar sa , abun ka ga zuciyar soja. Sanye yake cikin shigar trck suit masu masifar ƙyau , fuskar shi cikin baƙar tabarau. Moton sa ya aje can bakin hanya don babu hanyar shigowar ta. Tafiya yake yi mai dogon zango. Wurin ne ya ganshi fafalan daji babu alamun wani halitta ya taɓa rayuwa a wannan wuri ,kaman ba anan ne sukayi Rayuwa da Shatun nasa ba tsawon shekaru uku baya. Tuno da maganan Abokin nasa yayi da yake cewa " Fulani ba mazauna bane , idan sun zauna anan jeji iyaka suyi shekaru biyar zasu matsa zuwa wani jejin rugar. Cikin kiɗima yake zare tabarau ɗin fuskar sa , manyan idanun sa sun ƙara fito wa sunyo waje...lulun idanun nasa sun yi jahhh kansa ne yaji yana sara masa kaman zai faɗo cikin wani irin murya kaman zautacce yake faɗin Shatu Kizo! Shatu kar ki barni ,ina kika tafi baki jira dawowa na ba? Shatu ina mahaukacin Son ki kuskure ne daaaaa....Hamma!! Yaji Muryar ta ta bayan sa , cikin sauri ya juya yana ware waren ina yake jin Muryar nata , ganin babu kowa sai bishiyoyi da sararin dajin Allah yasa shi fahimtar gizon Muryar nata ne da yasa ba ji a kullum a kuma koda yaushe...Shatu!!!! Ya kira sunan ta cikin wani irin ƙaraji. ,wanda ba'a barcin nasa ba har a farke miƙewa yayi yana kirar Sunan Shatu! Kallon sa Samir yayi haka Nuradden . Kai lafiya mafarkin me kayi haka? Kodai da gaske ne kana son Shatu? Tun da gashi har mafarkin ta kakeyi ! . Cewan Samir yana takowa inda Abdul Ahaad yake da ya tashi daga barcin da yake yi. Hummmm sauke numfashi yayi yana dafe kansa da har a lokacin sara masa yake yi...kamin ya girgiza kai yana cewa " a'a Ni ba Son ta nake yi ba! Kawai Sha'awar ta nake yi.....! *Topa Hausawa na cewa laifin Daɗi ƙarewa , anan na kawo ƙarshen free page ɗin wannan littafi na sadaka Yalla! Ki biya kuɗin ki don samun damar damawa dake ƙawata, Anti na,Hajy ta,Kar ki bari ayi tafiyar nan babu ke domin kuwa tafiyar ta musamman ce...ga masu buƙatar biyan kuɗin wannan littafin Regular group ₦300 vip group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932...idan ta account kika tura shima sai ki tura evidence of payment ta wanncen Numbobi...ƴan Niger kuɗin ku ₦500f katin Airtel...don Allah Idan kin saya kar ki fitar mun na roƙeki don Allah..Idan littafin Sadaka Yalla ya zama complete masu sayen complete ₦1000 Zasu biya yowa!* #Share as much as you can mah people🙏 #Y RZƘ _TAKU HAR KULLUM ANTI MMN TEDDY GWARZUWAR MARUBUTA 2022_