Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 RASHIN GODIYA RASHIN GODIYA ✂ 1 BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Rana ta take sosai duk wanda ka gani a cikinta dole ce ta fito dashi daga gida. Tana zaune a bayan bus ita kadai kamar mayya saboda babu mai zama kusa da ita...karnin da take yi yasa ake gudunta. Daidai asibitin tace da kwandastan akwai na nan. Bai ji abinda tace ba saboda karar horn daga motocin da ke sintiri akan titin. Ai kuwa mutanen ciki kamar hadin baki suka fara cewa akwai na nan, kai baka ji ne ana yi maka magana akwai mai sauka. Kusan duk mutanen bus din fitowa suka yi suka bata hanya ta wuce. Wata dattijuwa ta rike hanci...wai! yarinya a rinka wanka don Allah. Kwandasta yayi dariya ai irin matan nan masu gayu da kazanta suna da yawa. Amma dai gaskiya yanmata idan kika dore a haka sai dai kiji ana biki a makota amma ba naki ba. Aishatu bata ce komai ba har aka bata canjinta tayi gaba. Wani daci ne ya tokare mata wuya ta kasa hadiyar yawu saboda radadin da zuciyarta ke yi mata. Inda sabo ya kamata ta saba da kyamar da mutane ke yi mata a dalilin ciwon da take fama dashi. Hawaye ne suka sauko mata tayi saurin gogewa da kasan hijab dinta sannan ta karasa gate din asibitin. AMC....Assalam Medical Centre. Tabbas shine asibitin da Anti Lawisa ta kwatanta mata. Daga kanta tayi tana karewa ginin kallo, a rayuwarta tana son gida mai kyau, ba don lalura ce ta kawota ba da ta bawa idanunta hakkinsu. Tana shiga ciki reception ta wuce ta tarar da mata biyu tsaye. Sallama tayi musu suka amsa tare. Daya daga cikinsu ta kalli dayar, ke Jummai warin me nake ji haka, ko jiya a nan kika bar flask din abincinki ne? Bana son wulakanci ta bata amsa a harzuke, kila ma shegen cover shoe dinki ne da baya samun iska. Ta kalli Aishatu ke baki ji karnin bane don Allah? Ai gara wari akan wannan silent bala'in. Ita dai Aishatu bata ce komai ba don tasan ita ke fitar da wannan abin kyamar. Likita zaki gani ne taji an tambayeta. Eh ta amsa amma ina neman wata nurse ne Risikat. To wanne zaki fara? Likitan ko Sis Risikat din. Daga baya Aishatu taji ance gani meye ake kiran sunana. Hmmmm kai Jummai yau anyi shara kuwa? An fitar da bola da wanke toilets? Wurin nan has a terrible odour. Aishatu suka nuna mata, ga wadda take nemanki. Risikat na matsowa ta tabbatar daga ina warin yake sai tayi shiru don a matsayinta na maaikaciyar lafiya bai kamata tasa mara lafiya yaji ba dadi ba. Haka ta daure ta matso kusa da Aishatu, gani how can I help you? Dan murmushi tayi tace Anti Lawisa ce ta turo ni. Tuni Risikat ta washe baki Ahh kece yar yayarta ko? Ai ta fada min zaki zo. Kinyi saa Dr Rano bai dade da zuwa ba. Sai dai zaki sami layi ta fada tana nuna matan dake zazzaune a wurin da aka yi domin zamansu suna shan sanyi AC. Ina fata dai akwai kudi ko. Zaki bude file ki biya consultation fee. Nawa ne ta tambaya tana kokarin bude jaka. Jummai tace dubu biyu kudin file sai dubu da dari biyar na ganin likita. Sai da ta gama biyan kudin Risikat tace ta zauna zaa kira ta. Idan tana bukatar wani abu tayi mata magana. Kinsan farkon zuwana unguwar mu Lawisa ta taimake ni sosai. Bana manta alheri so feel free to ask idan kina son wani abu. Godiya tayi mata sannan ta kara shafa yar jakarta ta tabbatar kudinta yana nan. Sai da babanta ya sayar da tumaki hudu aka bata kudin don ance mata irin lalurarta tana cin kudi sosai. Kusan mintuna talatin tana zaune saura su biyu a wurin taji ance Aishatu Yusuf. Gabanta ne yayi mugun faduwa ta mike kamar an tsikareta. Yanzu ta yaya zata yiwa likita bayanin ciwonta. Gaba daya ta rude don saboda irin wannan kunyar ta kasa fadawa kowa tana da ciwo har sai da ya bayyana kansa. RASHIN GODIYA ✂2 Sallama tayi tare da kwankwasa kofa taji muryar namiji ya amsa daga ciki. Hantar cikinta ta sake kadawa da ta shiga taga mutumin ba wanni kuka baro miskilar nagansu su biyu kobataje makarantar bh?maryam wai Tana mota,toh maza tashi Rufeey ku tafi Ai zaku hadu a islamiyya ki gaida ummanki kicemata takirani a waya kinji. Yaya kenan awurin Umma kuma matar shaharanran Custome dinnan.......... Daga Nan naga sun ajje maryam a gdn honourable sani, sun wuce gd Tana shiga tacire Jakarta tayar da takalmin dai dai Sakkowar wani Yaro dg sama tare da umma, bana hanaki wullar min dakaya ba neba maza zoki daukesu Tun Kafin ranki yabaci Tana kuka Tana tafia Wurin Kayan yayi dai dai da shigowar Yaya ah ah me akamiki matas juyowar dazai suka hada ido da umma Dama nasan bazai wuce hk ba umma Kinason sa princess kuka fha. Sorry🙏🏽tashi muje kicire Kayan kici abinci namikaki islamiyya. Aa cewarta Nidai nafasa cin abincin anan sainaje gdnsu sista maryam toh tashi muje nakaiki. Suna shiga nanma nace Kai wannan Gida aradu yayi kyau wata mata muka tarar a zaune da glasses gunta ta Rufeey tanufa da gudu tafada ahh ahh babyn Yaya waya tabaki toh Mama zaynab ba Umma baceba tamin fada, ki dng jin magana kinji! Toh tace tareda mikewa tayi sama Tana kwala kiran sista Mary. Haka rayuwa tacigaba cikin shakuwa tsakanin Shi Yayan da Rufayda. Bamai kaisu school sai Shi yakuma daukosu. 💘🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 1⃣6⃣➡2⃣0⃣ ***sadaukarwa ga tsohuwa Mai ran karfe Wato kakata Hajia Fatima Musa GUMEL Allah yakara tsawon kwana ND I welcome our new born baby to d world ***❤ Bayan tadawo Daga islamiyya ne ta tarar da umma a cikin Ita da sauran siblings dinta. Umma Nadawo, toh Sannu dazuwa yakaratun,lfy lao. Yawwa umma Dama Daxu Anty tace nafadamiki kakirata a waya, Tohm. Umma mekike dafama nah Tana kokarin bude tukunyar, Kull!! Kika budemin tukunya tunda bake kika doramin ba Koh? Kedai kinfiya tsirfa wlhy inkika girma bansan Mezaayi bh. Tajuyi Tana fushi tatafi dakinta domin cire Kayan islamiyya domin Sarai taji fadan Umma Daxu. Tashirya tayi assignment dinta na verbal reasoning dayake lokacin suna primary 5 ne a makarantar Kano capital. Tagama gama assignment dinta kenan tajiyo horn din Motar Baba a kofar Gida Aikuwa ta runtumo da gudu dai -dai shigowar sa main parlour na gdn ta rungumoshi POPCY u are welcome.,Sannu mamana,saita fashe da kuka ya tmby ta Meya faru kuma tace:ba Umma bace komai Nayi Saitamin fada toh Shikenan zata daina Kema ki dinga jin magana kinji ga ice_cream nan nasiyo miki keda Kannenki maza kuje kusha. Da gudu tatafi dai dai fridge din tabude ganin babu favourite din Nata aciki ta dauki strawberry a ciki guda biyu nace kaga hadama ko ina zata kai guda biu? Oho! Naganta gefen gadonta ta shanye guda 1 tayi tagumi tasa Dayan a gaba. Jin budewar kofar dakin Nata yasata juyawa da sauri da kau dakanta gefe guda, yakaraso da sauri tare da squatting a gabanta yarike kunnensa tuba nakeyi matar Yaya niba ba matarsa bace tunda Inata jiranka Kaki zuwa, sanin halin Rufeey sarkin rigima yace toh yi shiru Bazan kataba kinji Rufeey nah,daria tayi. Ta dauko ice cream din data ajje masa ta bude tadinga bashi abaki Shima yana bata Har suka shanye. Ya rufeta da blanket yana bata labari Har tai bacci.Yace sarkin rigima tareda fita. Washegari da sassafe Tagama shiryawa tafita da gudu sai gdnsu sista maryam, Bayan tashinsa yayi brush yai wankansa Yashirya cikin farar shadda yayi kyau yasa bakar hula da Takalmi kasancewar ranar Friday ne, yashiga dakin Umma yagaisheta, Sannan yacema ta Bari Namika Su Rufaida skul. Yafito yashiga dakin Yna Babyna Kina ina ya Leka toilet din Nata shiru yafita Yaje kitchen nanma Bai gantaba ya Leka dakin Umma tare dacewa Rufayda bata shigo ba? Baka ganta dakinta bane? Eh naduba batanan. Toh kuma Meye na tashin hankalinka haka zata bata ne a gdn Nan . Yana fita yafada gdn Anty Ayshatu kasancewa shike kallonsu tace wlhy bt shigo bh. Tafia yake ko gabanshi Baya gani sosai ya Isa gdnsu maryam Tana jin sallamar Shi a parlourn Abba sai taboye a bayan labule. Yana isowa yace ke maryam kinga Rufaida tace Aa kasancewar jan kunnen da rufeeyn tamata tasanta Sarai sarkin Bala'i saida taga Yagama tsurewa Sannan tafito Tana wata shegiyar Daria harda rike ciki. Abun yakular dashi bayanda zai iya tamatso kusa dashi, 🚶🏽‍♀kai Yaya gaganka duk ka wani tsure ya juyo ya kalleta ta zauna akan cinyarshi. Yace mata Rufeey Badole natsureba,,kidainamin irin wannan wasan kinji kinsan Bazan iya daukaba. Yayi dai dai da Sakkowar Mama zaynab dg sama suka gaisheta, Ohhh Ñi yarannan Koyaushe kuka tafasa Har zaku kone.. Suka Tsaya suka dauki saadatu suna ta shirmensu yanajinsu Inna Daria ne yayi Har ya saukesu a makaranta tajuyo tamasa kiss a chick. Yawwa Babyna ayi karatu dakyau. Tace OK Yaya Amma dan Allah yau Kazo da wuri. Yace Bakomai Babyna Jia ma Daddy ne ya aikeni. ❤❤❤ Taku*** Rufaida Yusuf 💘❤🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. ****Sadaukarwa ga kafitanin Malama, Abokan Arziki dake a makarantar Kano capital. 2⋣1⃣ - 2⃣5⃣ Daganan Bai zame ko ina bh sai unguwar gyadi - gyadi . Yana shiga naga siblings dinsa Nata gaisheshi yana amsawa lfy. Kasancewarsa Bamai son raini da hayaniya bane. Yana hawa sama yatarar da Alhajinsu a parlour �ana karanta news-paper, ina kwana! Lfy lao sama'ila ya gdn yaka baro Su ?lf� lao. Toh Madallah. Hajiyanfa Tana Ciki. Toh! Yana shiga kuwa tahade girar sama data kasa ya tsugunna yace:Hajia ina kwana maimakon ta amsa sai cewa tayi haba Ismail Tun yanzu an shanyemin kai bani da damar dazan ganka sai anga Dama fisabilillahi banda Anfi karfina. Bahaka bane Hajia, toh yayane? Nace maka yayane? Nidai Allah �a Isa wlhy. Sai data gama fadanta Sannan yamata sallama yafito. A waje yatarar da Alhajin nasa inda yake sanarwa Yaya� cewa Eyn sha Allahu next Month zai tafi Canada domin Fara university. Yayi godia s�sai Sa�nan yakama hanyar zuwa cikin gari Gurin tsohuwa Mai ran karfe domin gaisheta.yasameta lafiya sun gaisa suka dan taba hira da Ita. Ahh Mazaaa kaine a gdn namu Cewar wani saurayi dabazai fii sa'an Yayan ba. (JAMBROS )Aliyu kenan babban yayan Su saadatu. Sukafito inda Yayan kemasa albishir dacewa anbiya mishi Canada yamishi murna yacemishi Shima yasamu admission a B. U. K a Electrical engineering. Suka gama hirar su Wanda yayi dai dai da lokacin tashinsu Rufayda Daga skul. ❤sukayi sallama yanufi makarantar tasu, Maryam ce tafara hangoshi tacemusu Yaya yazo suka debo kayansu suka runtumo da gudu. Maimakon tashiga ta kofar gaba sai tanufi drivers seat inda yayan yake. Tabude yace mata ya akayi wifey?tace yau dani zaa tuka Motar jin hk ya dauketa camak ya dire akan cinyarsa. Sai saadatu tayi kokarin bude gaban Motar tazauna nanfa Rufayda tace batasan zanceba hk yabawa saadatun hakuri kan tazauna a Baya. Bayan yakai kowa gd ne yashiga ya Kara shiryawa yanufi masallacin jumaa. 💕yana tafe a hanyar dawowa ya kunna radio yaji ana sanarwa anfara saida form din common entrance din school dinsu Rufayda inda ya kudiri niyyar siyamusu ranar Monday Inya kaisu school. Tanajin karar motarshi tafito da gudu tarungomoshi you are welcome my baby💋 . Kinci abinci kuwa Naji cikinki babu komai. A'a banciba Ai tare zamuci Koh? Yes of course my babylove. Sunzubo abincin sunfito parlour inda ya dorata akan cinyarshi yana bata a baki. Umma da Baba nagani suna sakkowa Dg kan stairs.naganshi da sallaya kasancewar yau be samu sallar karfe 1 bah. Uhmmm Cewar Umma!kai dai yarinyar nan bazaka gaji da shagwabata ba inka tafi makaranta naga Mai mata hkn.yana Sosa kansa wlhy kuwa Umma nida anan aka samar min makarantarma wlhy .aibaka Isa Kaki zuwa sbd wannan yarinyarba wlhy. Wucewa sukayi yanata tunani maganar Rufayda ceta dawo dashi Daga tunanin dayakeyi. Yayah wai tafia zakayi kabarni? tare dayin hawaye .No my baby Ai kozan tafi dake zan tafi koh? Yayah nakoshi Kazo muje muyi bacci. Tare suka tafi dakinshi suka kwanta ya rungume kayarshi tsaf Tana tayimasa surutu Har bacci yakwasheta. Hmmm! Cewarsa Rufeey sarkin surutu. Ya mannata da kirjinansa tare da adduar Allah ya rayasu suyi aure shida Rufeeyn sa,A Haka Shima baccin yakwasheshi . Basu suka farka ba sai laasar yana tashi yamata brush Shima yayi sukayi alwala yace Bari naje masallaci Nadawo kiyi Sallah kinji. Jawoshi tayi ta hade rai yakuma akayi Rufeey. Wlhy ba inda zakaje anan zakayi sallar inba hk ba saidai inbiki masallaci. Daria abin yabashi yacemata bandake da abinki Ai mata basa zuwa masallaci. Dayaga da gske take kawai saiya fasa zuwa sukayi sallar a Wurin. Kanshi ya hangeta Tana da buga game dinnan candy crush (saga) yana Tayaya. Nikuwa nace Ohhh su Rufeey sarkin rigima naga yanda zakiyi in yatafi Ai. Yours always : 🌹💘💕 Rufaida Yusuf 💘🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 2⃣6⃣ - 3⃣0⃣ *** sadaukarwa sinlings Dina baki dayaa. -Alhaji. -Baby. -Maimuna -Maryam -Baffa -Asmau dakuma autan umma. -Abdallah. Yakasance yau safiyar Monday inda Yaya yafarka da taimakon Alarm din dayake wayar sa. Tsaki yaja yashiga toilet yayi taking shower nashi yafito. Direct dakin💕 Rufayda yanufa inda yatarar Tana baccin ta hankali kwance. Ya Kalli Agogon dakin yaga bakwai saura matsawa yayi bakin gadon yana shafa gashin kanta babylove tashi. Jiyowa tayi Yaya menene yace tym for school u get yourself ready OK! No Yaya am not going anywhere. Kamar ya yaufa Monday kuma kinsan dai ��bakije school ba uncle sani �ai zaneki jin hakan yasata mikewa ya dauketa yakaita bathroom yamata brush.sannan �a hada ruwan Wankan ya yimata Wankan. Yanade ta a towel. Shafshaf ya shiryata ganin sunkusa makara Yafito da mota kenan yayi dai dai da zuwan maryam suka shiga suka tafi, sun Tsa�a sun dauki saadatu �a saukesu a school a gurguje. Karfe daya naga Motar Yaya a car park din school din yana jiransu Rufeey Su fito .ya kwantar da kanshi kan sit yanajin kira'ar Ahmad Sulaiman cikin Suratul an'fal. Tunanin dunia ya isheshi yasan dole saiya tafi canadan nan ba makawa saukin abin ma ynz ance da JAMBROS yabar Zancen Buk Sutafi canadan tare. ......Shi babban abinda ke damunshi zai tafi yabar wifeyn Shi, da wannan tunanin yaji sun bude mota sun shigo. Maryam da saadatu suka gaisheshi ya amsa. Ita kuwa mutuniyar tashi ta bata rai a gaban Motar sai lokacin ya Lura kyaleta yayi sbd baison tmbyrta a gaban su maryam din. Yaja Motar suka fita gate din. Main gate da ake shiga school sukabi. Yayi parking,a ina ake saida form din Nakune a Gurin accountant Cewar saadatun. Yace; muje kirakani babylove. Bazaniba tace a takuce Tafia yayi yana tunani Lallai koma Mai akayimata babba ne duk son Rufeey dayawo,a Haka ya ISO office din da sallamarsa yashiga. Suka gaisa da accountant din. Yabiya kudin form din guda 3 aka bashi receipt. Ya sanar dashi the examx will commence coming Saturday. Yafito direct Motar yanufa yana shiga bai bata lokaci ba ya tashi Motar suka tafi .yaje dai dai tarauni naga yayi parking gefen titin oisis~naga yashiga kasancewar nanne bakery din dake kan hanyar. Sun ISO gd suka ajje saadatu yamika mata Leda daya tareda cemata Su gaida Anty. Tashige Gida Tana murna. Haka ta kasance da maryam ma . Suna shiga Gida direct dakinta tawuce duk yana Lura da Ita. Ya zauna a dining yana jiranta kasancewar yasan nan zata zo. Shiru shiru bata fitoba Har 3:00 o'clock . Yadauki ledar cake da ice-cream dakuma favourite Nata Wato shawarma a bakin gadon yaganta tayi tagumi da hannu biyu alamun taci kuka ta Koshi. Ya iso Har inda take yayi kneeling a gabanta takawar da fuska. Kiyi hakuri babylove Waye ya tabamin ke Nima na tabashi. Kuka tafara........ 😪abinda bayaso kenan kukan Rufayda. Da kyar yasamu tayi shiru yana taping bayanta. Fadamin me aka miki toh. Yaya ba yan ajinmu bane sukace wai bawani karya nakeyi bazaka aureni sbd kai babba ne..... Wai kuma.....in ka girma Kaima zaka.. Daina sona. Ta rungumeshi.daria yadanyi kadan . Babylove duk Wanda yafada mk Haka karya yakeyi kinji.... Nina kine Har abada. Kuma nine mijinki kinji.da Haka yasamu ya lallabata taci abinci tayi shirin islamiyya. Yarakata Har Wurin gidansu maryam yadawo. Yana parlour Shi kadai kasancewar yan gdn ba a cika ganinsuba sai dare sbd duk maaikatane. Yara km suna zuwa school ......tunani yakeyi... Rufayda kan bashi mamaki yanda a karancin shekarun nan Nata Amma tasan wani abu gameda da rabuwa. 🚶🏽‍♀🚶🏽‍♀🚶🏽‍♀Suna tafe suna hira. Rufayda tace Yawwa maryam yaushene ma sunan babyn gdnku gobe ko Jibi?ranar Wednesday ne Inji ummanki. Toh zan karbo mn kudi gobe mudai chew gum mukai WA yan ajinmu a islamiyya na party koh. Suna hirarsu gwanin ban shaawa Har suka Isa. Kamar kullum sun shirya da safe ta gaida Umma da BABA Umman Tamika mata Leda guda uku tacemata tadau daya tabawa sauran yan uwanta kowa daya. Ko godia bata tsayaba tabar school bag din anan. Yaya yadau jakar yabita a abaya. Yau bayan ya daukosu sun dawo suka karbi kudin chew gum din suka tafi siyowa suna farin ciki. A Daren talatar ne bayan Sun dawo Daga islamiyya ta dauko Kayan da Takalmi da yar karamar jaka ta ajje kan side bed dinta. Yellow top ce da black rubutu a jiki. Sai black trousers sai Takalmi da jakar duk black suma sunyi kyau sosai. Tafito da yan Kayan kwalliyarta taga babu jambaki. 😳😳zaro ido tayi tace kaii(ni kaina na tsorata nace meyafaru km?) Toh Dame zan kwalliyar? Lallai kaji Su Rufeey kan atafasa zaa kone. Hularta tasaka da wata gown red colour, naga takwasa da gudu. Bata Tsaya ko ina ba Sainaga tashiga dakin Yaya taleka bata ganshiba sai ta hangi key din matarsa ta dauka tayi waje da gudu. A waje tasameshi Tamika masa key din Yaya gashi. Meyafaru? Jambakinane fa yakare kuma ni Dame zanyi kwalliya gobe, aa toh kibari goben da saf..... Ahah wlhy banyarda bh baiyi Musu ba yashiga suka wuce ina Zamuje cewarshi. Muje Sufi mart kawata tace akwai Kayan kwalliya. Sun Isa yafito suka rufe Motar sama suka hau suna zagayawa na hango wata yar budurwa dabazata wuce 17 yrs ba. ... Kusa da Ita suka karasa duk Tana kallonsu.. A zuciyarta tace Amma yarannan ya hadu sai dai nasan da kadan zai girmeni.... Tana wannan tunanin taji su yana binta da gudu ina kika shigane baby love. Dakyar yakamota. Sun birgeta tace maybe sistern Shi ce. Yaya kaga wani teddy. Keda kikazo siyan jambaki.budurwar naga tamatso tace Aa baby dauki karkiyi kuka hararta tayi tacigaba da kukan Har saida yace ta dauka tatafi da gudu. Ammm kiyi hakuri Plxx da abnd babylove tamiki. Badamuwa tace masa Tna Murmushi tace masa kozan iya samun number ka sbd inyi mgn da babylove din. Badamuwa yace ya rubuta mt batare daya kawo komai bh. A bangaren Rufayda kuwa taga Baya bayanta ta juyo ta ganshi kusa da wannan budurwar Mai suna zaynab. Yayah Mekake anan Bakomai babylove. Suka je sundauki abnd yakawosu sunje gun bill neh ZEE tayi kokarin biya Musu Rufayda ta doke hannunta bamaso tace cikin tsiwa Nima husby zai biyamin. Mamakin yarinyar take ta Kalli inda yake taga Shi ko ajikinsa. Wannan Kena..... Inamika gaisuwata ga dukkan malamai harma da dalibai na department of cooperative economics and management. Taku Har kullum 💕❤Rufaida Yusuf 💘🌹💃🏽RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf 3⃣5⃣ - 4⃣0⃣ ****Am sorry readers,4 not typing 4 2 dayx. I was very busy dats y but yanzu Eyn sha Allahu sai inda Mai yatsaya. Misalin karfe 9 kenan na safe naga Rufaida tayi juyi akan Gado tayi adduar tashi Daga bacci Kamar hk:"Alhamdulillahil lazhi ahayana ba'adama amatana wa ilahin nushur ". Tana dirowa dawata sleeping dinta iya gwiwa Tashige toilet Saboda fadan da Yaya yakemata akan Tana tashi tayi brush. Tawuce Tana yar wakarta Tana bude kofar dakinsa tafada kan gadon. Tace kai Yaya Ashe bayanan. Tatashi tayi knocking toilet taji shiru. Sama tawuce tace Umma ina kwana fuska asake tace lafia lao matar Yaya. Turo baki tayi bayan naje dakinshi naga Baya ciki kuma yatafi ya barni. Zoki zauna. Aa zanje duba Shi a waje,baya waje zokiji inda yaje tahowa tayi da saurinta tazauna. Umma tace yayanki yatafi makaranta can danisa Amma zai dawo kinji. Karar danaji tasaka ne yasa nayar da Biro nah sai AYUSHA ce Tamiko min. Kuka takeyi Kamar ranta zai fita nikaina saida tabani tausayi. Umma taji tausayinta sosai Tun Tana bata hakuri harta gaji. Sakkowa kasa tayi tatafi dakinshi da gudu ta hau gadon inka ganta duk ta galabaita. Bata ci abincin ranaba Harma Nadare.kamar wasa Washegari mah Haka. Baba yana sakkowa yaleka dakinta Yawuce yaga bata ciki. Kai Tsaya Yawuce dakin Yayan yana taba kofar yajita a rufe sama yahau yacewa umma tasakko tare suka sakko yasa extra key yabude dakin. Kwance suka ganta bata motsi dagudu suka shiga mota sai nearby hospital inda sukeda file (Hall mark clinic). Emergency aka shiga da Ita Don abata taimakon gaggawa akamata Amma ba labari sai da aka saka mata oxygen Sannan aka samu tafarka allurar bacci yayi mata yajona mata drip. Yana fitowa daidai nan family Sun Fara zuwa yace ina babanta yake sai honourable yabishi kasancewar Baban yashiga masallaci. Suna zuwa yace masa Gsky abnd yake damun yarku yunwace da kuma damuwa Yakamata a dng kiyaye wa , yanzu Tana farkawa a zuba mata tea Mai kauri kubata. In hanjin ta yabude sai abata abincin. Mikewa yayi tareda mikawa doctor hannu thank you very much doctor. Umma Gida takoma Don ta Hado abnd ake bukata tabar Anty Rakiya a wurinta. (can na hango saa da maryam sunyi tagumi nace dan uwa Rabin jiki). ** Yaya take ambata nan duk suka Matso kusa da Ita Sannu Rufayda. Kau dakai tayi Nidai ku kiramin Yaya. ** Shima a bangarenshi tunda suka sauka JAMBROS yake ta bashi baki. Hawaye ne yazubo masa yace; bazaka gane menake nufi ba Koda ni Nayi kokarin jurewa Ita bazata iya ba Saboda batada wasu shekaru km Kasan macece Tana zucia mai rauni. Wayarshi yajawo ya Danna kiran babanshi nan yasanar masa cewa Sun sauka lafiya. Ka kira kaji lafiyar su rufaydan ne?yace yanzu nake shirin inmun gama, toh maza kakira Su. Gabansane yayi mummumar faduwa yace bro banagayamaka ba, tare da Danna number din Umma Tana dauka suka gaisa yace ina Rufayda gata tace tareda Mika mata wayar. Tana kuka takarba. Hello! Yayana na'am Babyna yakike tace katafi ka barni yace Bazan Dade ba zan dawo. Kinacin abinci dai ko tace likita yace sai anjima. Waye kuma likita?banida lafia ankaini asibiti daurewa yayi yabata hakuri Sannan yace tamikawa Umma wayar. Nanne tafadamishi yanda akayi. *** bayan andan kwana biyune naga Rufayda da maryam sunyi shiri da uniform brown nd milk sunyi kyau abinsu.(Juyowa Nayi nace da Seemahluv Nifa banga saadatu bah, tace Kina nan Yaushe zaki gansu. Bakisan sunkoma GUMEL ba dan anbawa mahifinsu Sarauta Acan. Nace; tohtoh Bari wataran makaimusu ziyara. Harfa term yazo Musu karshe nga sunyi sababbin frnds kasancewar ba class dinsu daya ba Ita maryam Tana A Itakuma Rufeey tana"C".(sunzama Kamar tip da tyre Abokan juna Rufayda da Fatima m TAHEER dakuma Fatima I dakata). Can kuwa Dana leka Canada dukkansu sun samu semester guda. Yaya yana kwance a 3 sitter dake parlour din nasu saiyaga kiran sabuwar number yadauka tare da sallama. Tace baka gane Mai magana Bako? Uhmm ya amsa mata tace zaynab ce dakuka hadu Gurin shopping a naija Kaganeni Koh Eh ycemata tace nashigo Garin ne kuma Nima karatu zan Fara OK yacemata yakashe wayar. Balaifi sukan gaisa a whatsapp dan tagane Bamai son magana bane Saboda Haka bata cikasa da surutu. **Malama duk kin ishemu Bakida zance saina Yaya Cewar su fatyma. Dakata tace Ai Garama yadawo kowa yahuta. Daria sukayi suka dau hanyar komawa class. Niii yar mutan....... Nake cewa kukasance cikin tsumayena..... 💕 Taku Har kullum..... Rufaida Yusuf. 💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 4⃣1⃣ - 4⃣5⃣ 🙏🏽Am Really apologizing to my fans and readers 4 not typing after long.but am back 4 now eyn sha Allah. *****Hakika Munyi Babban rashi,domin Haj.safiyya kinkasance Uwa tagari agaremu Allah yasa mutuwarki Hutu ce ,Allah kuma yamiki rahama. Kwanci tashi bawuya yau su Rufaida suna zana jarabawarsu ta junior waec anzama yammata ba laifi,iyayi kuwa sai abinda ya dadu 😳. Sun fito suna zaune a gaban class dinsu ita da Aminan nata wato M.TAHEER da Dakata,suna hirar dawowar yayan nata ,saiga Maryam tazo ,toh sarkin zuba Ni aramin calculator zan shiga exams kin cikasu da hirar dabata karewa kullum ke Yaya koh?? Watakila ma shiko tunaki baya......Ai kafin takarasa ta dauka karya kikeyi wallahi kice HK bakin ciki ne kawai ,daria tayi malama maida wukar taki inna fito fito mayi ,duk daria sukayi hade da barin wajen . **A can Canada kuwa Ismail nagani (Yaya) yana waya yanata dariarsa kaikuma kaidawa cewar Jambros wallahi nida zee ne Tana bani wani labari ...Hmmm kodai ....Kodai haba malam Ai kasan banida Wanda yafimin Rufaida kuma bawanda zan so bayan ta koh?? Kaikasani dai �iba wannan ba katas�i Muje mu karasa siyo abnd zamu bukata kafin yamma kaga gobe zai rage tafia kawai koh ya kace hakane maza Muje toh. *** �au ta kasance weekend kuma Maryam a wurin Rufaida ta kwana domin canji sukeyi in wannan yakwana sai gobe wancan ya kwana. Rufaida Tana kwance a 3 sitter dake parlour din Tana chatting a waya Maryam tafito 😡Malama kayan dakika YAR a dakin bayan na nikike so na dauke miki koya ??toh kibarsu inda kika gani mana wani yace dole kiyi sharar nema.au haka kikace nibazan ma kara zuwa gdnmu na kwana ba Allah tunda abin naki hakane tajuya da niyyar ficewa aikuwa tayi saurin rikota haba swt sis mana aini dawasa FHA nakeyi maki bawani wasa ke Haka kike kullum inbaki Bata wa mutum rai ba bak�ajin dadi ,Rufaida taja kunnen ta sis kalleni bazan kara kamar zatai Kuka naji muje nayi wanka sai mutafi schook ..dayake duk weekend sukanje wata school AHIP inda sukeyin course din cooking and bakery,yaran suna birgeni SBD suna son girki musamman Rufaida dan ita sis Maryam tafi kauri wajen baking ta designing . Nagansu sun shigo wuraren 4:00pm sun shigo sis Maryam tayi jifa da hijab dinta ke bari naje gida zanyomna baking na scoth egg,da fancake da kuma cake zuwa dare zan dawo,OK sis cewar Rufaida nima I will cook my favourite dishes I will start d work as soon As I pray,bye . ***Hmmm kamshi ne Mani ya shigo dani gdn domin abin baa magana .Umma nagani tafito Wai yau mezamu cine??? Munayin practicing ne na abnd mukayi a school kinga inbamayinshi practically Bazaa musan matsalarmu akan hakan ba.hakane bari Ni zanje airport Nadawo kai 😳umma nima zanje,Aa kigama girkinki,mezakiyi a can wata FRND dinmu zan dauko tazo Kano,toh saikin dawo. *** Ta kammala dishesh nata Wanda a starter nata tayi normal potato salad,sannan tayi chicken pepper soul ta ajje a main dish kuma saitayi fried macaroni sannan tazo tayi cocunut rice tayi stew din a dessert kuma saita samu kankanarta da cire kwallayen ta yanka ta into small sizez a cikin bowl saita fasa kankara kanana akanta naga tabude gwangwanin peak dinta ta juye a ciki Tasa 1 spoon na sugar tayi mixing sannan tayi tasting wooow!!! Naji tafada Tana juyawa wurin fridge NASA spoon nadandana wai😳😳wannan Ai shi ne laban. A gurguje don jin ana kiran sallar maghrib ta kai komai kan dining tayi arranging din table din(ala~carte table laying)sannan ta kimtsa komai tafesa freshner tawuce saninta. ** bayan ta idar da sallarta ne ta saka wani skinny dinta 3 quarter da vest tafice parlour Tana faman kiran Maimunatu kizo na aikeki gidansu Yaya Maryam.ungo wannan flask din biyu kikaimata ki tsaya zata baki sako kitahomin dashi kinjiko,toh. Bayan fitartane fateema's suka kirata anbada conference din gadon nasu tayi cikin daki sunata hira .waike yaushe yayan zai dawo bansaniba cewar tah....sallamar umma taji daga ciki ta amsa ta cigaba da wayar shikuwa gogan naka dakinsa yawuce kai tsaya danya watsa ruwa ........ 💞 Taku har kullum Rufaida Yusuf . Kukasance dani domin jin yanda zata kaya game comment GA 👉🏽Deejahlash@gmail.com nagode🙏🏽 💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 4⃣6⃣ - 5⃣0⃣ **** I dedicate d whole page to our last pikin we dey house Abdallah Yusuf. ** Tana kammala wayar ta saka hularta sanin darene kuma dokar yayannata tafito kan dining domin kwasar garar dasuka girka ita da Maryam.balaifi sis ta iya girki cewar Rufaidan Tana cin scotch egg Tana lumshe ido. Ganin Yaya na�i ta baya yana kallon ta yana mamakin girman dasukayi takgwa �ayi a hankali yarufemata ido,,ke Mar�am banason irin wannan wasan Allah kuwa sai kin samin germs ma da wannan hannun naki Tana �okarin cire hannun,kwantowa taji anyi dai dai satin wuyanta yarada mata a kunne"Babyna Kinga kyaun dakika kara wato ke ko kewata bakyayi kinata harkokin ki koh...........Gaban tane yayi mugun faduwa,,muryar watakeji? Muryar da bazata taba manatawa da ita ba,,,,,sakinta yayi a�kuwa mikewa tayi tai saurin juyowa.... Ido tazare Yaya yaushe kadawo ?? Kinyi mamaki koh? Juyawa tayi da gudu ta koma daki zai bita naji wayarsa tayi kara yadauka ita �uma Tana shiga dakin kan gado tafada sai hawa�e a cewar ta yama zaayi zai dawo bai sanarmata ba kuma harya dawo ba ita �afara nema ba (lallai ya tsokanowa �ansa rigima). ....shikuwa a dakinsa zee CE ta kirawo sa inda tamasa ya ya sauka suka taba YAR hira kadan domin hankalinsa na wajen gimbiyar tasa ,sallama yamata ya fice sai dakin yana turawa kuwa tajuya kanta wayarta CE tayi ringing yasa hannu zai dauka tayi saurin dauka yazauna a gefen gadon yana jiranta ta gama,tafi 30 minutes sannan tagama Ta�a ajje wayar �ajowata tafada kanshi nika sakeni malam,,, tagama shure shurenta bai saketaba harta Gaji tadaina haba my baby shikenan kuma bazakiyimin uzuri ba nasone kawai nayi surprising dinki kuma ke kinkasa fahimta takodai kinadaina sonane ??? Yayi dai dai da dago kanta to ba Umma bace zataje dakkoka tacemin wai wata FRND dinta zata dauko .sorry baby na kinji bazan karaba tare dajan kunnensa ...ta kau da kanta gefe ...yadauki filo daya yajeta yafita da gudu aikuwa tabishi ta gudu sai dakinsa Tana zuwa tafada kan gado Tana haki ,kai amma bakyayin exercise yarinyar nan harkin Gaji. Wayar shi ce tayi kara yana dubawa yaga zee a screen din yana dauka yai sallama,ya dai zee eh nakirane namaka saida safe OK tnx!!! But b4 den GA sweetie ta ki gaisheta yasakamata wayar a kunne,wulli tayi da wayar a kan gado Bazaa amsa din ba haba mn swt gaisheki FHA kawai zatayi yawwa zokiji yayi hugging dinta ya manna mata kiss a chick dinta ,,,duk zee tanajin abinda sukeyi . Ta karbi wayan tasaka a kunne tare da cewa hello "Assalamu alaikum " cewar zee din waya fada miki baa koya mana sallama a gidanmu ba ?? Yakike lafia lao kekuma wacece HK kika zama chew gum sunana Zainab toh malama Zainab aje a kwanta takashe wayan. Yakalleta yace kin kyauta kenan mutum DG gaisheki kuma FHA kinsan ta girmeki koh?zoma ki fada min waya koya miki rashin kunya da bananan,bakowa yawwa Yaya dama frnds dina suna taso kadawo su ganka wato labarina kikaje kikayita basu koh? Waike me masoyi ,hmmm tace Nidai ba wannan ba gobe da daddare zaa hada conference harda kai,ix OK! Yakamata na kwanta nahuta Kinga nagaji da safe saina Baku tsarabarku koh? A'a Yaya Ai yau anan zan kwana saboda Karka karayimin irinta rannan ka gudu kabarni hmmm,,,kedai bakya girma wallahi kuma kin fiya rigima ,,,naji whatever Nidai a wurinka zan kwana yace naji tareda kwantawa itama gefen shi ta kwanta baa dauki tym ba tayi bacci ya sauke ajjiayar zuciya ya dauketa yakaita dakinta yarufeta yayi mata off din light din dakin hade da janyo kofar yana cewa good night. ** Yana zuwa room dinshi yarage Kaya yakara watsa ruwa yafito har lokacin yanajin sauran gajiar don haka yafada kan gadonshi yabude datan wayarshi messages ne amma yawancinsu daga zee ne ya amsa sannan yamaida wayan ya kwanta bacci😴. ,,,,,,,,Asuba tanayi yayi sallah yakoma bacci,itama Rufaida bayan tayi Sallar tadanyi azkar takoma ba Wanda ya farka a cikinsu sai da Umma ta sakko tagama hada musu breakfast sannan taje dakin Yaya tatasheshi sannan tawuce na Rufaida akusan tare suka fito suna cin breakfast Rufaida tagaida yayan yacemata tazo ta kabar musu tsaraba tagudu tabishi ya janyo trolley dinsa yabude ring,dogayen gowns,make up kit,perfume Sune tsarabarta inda yabawa friends dinnata perfume daya daya sannan yabata doguwan rigan su Maryam tawuce da kayan dakinta tayi sama Tana faman kwala kiran sunan Umma!!!!. 💞yours Rufaida Yusuf. For comments and others pls text me via Deejahlash@gmail.com 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 5⃣1⃣ - 5⃣3⃣ **** Happy jumaat to All my fans. ,,,,,Tana hawa sama ta nunawa Umma abinda yabasu angode madallah cewar umma Ai saikije kikaiwa Maryam din nata koh tace toh tareda sakkowa kasa ,dama jeans ne a jikinta da pink top tasamu mayafi ta yafa ta fice Tana zuwa bakin gate taga Yaya ,ina kuma zakije gidansu Maryam to jeki dakko hijab kizo Muje tare sanin halinsa yasata juyawa ta dakko Yakama hannunta suka tafi suna shiga gaida mama Zainab tayi tahaye sama tabarsu a kasa ,yan Canada yaushe a gari ,jiya muka dawo ya hanya toh alhamdulillahi ya karatu lafiya lau toh haka akeso kudage yanzu saura session daya kenan ??? Eh Bazaa mu dawo ba sai nan da 3 years zamu dawo kafin nan mungama har masters dinmu kai mashaallahu kaga lokacin dai dai su Rufaida sun gama secondry school nasu saimu sha biki koh ??? Eh umma.sakkowa sukayi mama Zainab tace sai ina kuma umma zamuje mu shirya in anjima Yaya zai kaimu gidansu fateema's mu kai musu tsaraba.toh shikenan sai yaushe zaku koma school sai first term OK! Nanda 2 month kenan koh??? Eh,toh sai kun dawo.Ku tsayani mana inkuka tafi naga mai kaiku Ai. Yamma tanayi suka shirya cikin kananan kayansu suka Dora wata after dress da Yayan yakawo musu sukayi Rolling sunyi kyau sosai,kije kicewa yaya mun gama nikuma zan fadawa umma muntafi, toh . Tana isa dakin ta tarar yafito daga wanka yawwa Yaya dama mungama shiryawa ne shine Nace Bari nazo na kiraka har tagama zancen bai San metake cewa ba saboda kallonta dayake harta karasa gabansa ta tafa hannayenta yadai?? Kinga kyan dakikayi kuwa dan Allah Yaya tadanyi tsallenta na murna ta dauki man ta tayashi shafawa yagama ya zura kayanshi ya taje gashinshi suka fito,yayi dai dai da sakkowar Maryam din daga sama. Sun hau hanya inda ya kunna karatu kiraa'r sudais .yanzu kunkai juz'i nawane a haddar taku?? Izu ashirin Yaya kai amma kunyi kokari Ku kara dagewa kunji. Sun isa gidansu m.taheer dayake a rijiyar zaki sun samesu lafiya sun bata tsarabarta sun kuma gaisa da yayan haka yafaru a gidansu dakata ma sai dai su ba a rijiyar zaki sukeba a unguwar Dakata suke. **** Bayan sati dayane naga su Rufaida ana hada karamar trolley Maryam tashigo har ynz baki gama bane ke yanzu zan gama ,yaya FHA muyake jifa umman tafasa zuwa eh Wai Muje zasu taho daga baya,yesss!!!! Cewar Rufaida kice zabu bararraje a Motar suna fitowa suka ganshi a waje Maryam kuwa ko gigin shiga batayiba, sukaje gyadi gyadi wato gidansu yayan saboda da kanwarshi zaa tafi bilkisu bayan sun fito anan FHA naga ikon Allah ita bilkisu kafin Rufaida ta karaso harta shiga gaba aikuwa tana zuwa tabude ta tsaya akanta dama yasan zaayi hakan shikuma baice bilkisun ta fita ba saboda warning din da hajiar su tayimasa . Rufeey ki zauna a bayan mana Ai saiki taya Maryam din hira koh .tabbbb!!! Aikuwa ta zagayo Barin driver ta danna abin bude boot shi bai lura ba kawai karan rufe boot din yaji .Barin gurin tayi Wai a lallai ita gidanku zata koma itama Tana da umma saisu taho tare yabita da sauri haryana tuntube haba baby muje wallahi ke zaki shiga gaban ko kallonshi bataiba ganin hakan kawai ya dauketa ita da jakar tata sai gaban Motar ke fito malama Ni Ai HAJIA tace na zauna bazaki fito ba tafito Tana wani turo baki tashige bayan .harsukayi kusan Rabin tafiar batace komai ba illa cin maganin datake . Ringing din wayarta naji lokacin suna dai dai dan ladin GUMEL m.taheeer ce take kiranta " hello besty wallahi kinganni a hanyar GUMEL zamuje kallon hawan sallar Gani,heeeeee!!! Kice kema kunacan to sai mun hadu,nida Maryam ne dawata saikuma yayana ,yaji dadi sosai SANDA ta kalleshi sannan taga yayi murmushi ita kuma ta harareshi".ta na ajje wayar bilkisu ta tabota ke bakisan sunana ba zakice min wata ,dallah can Ashe kunnenki anan yake munafuka ina ruwan mutum ma da wayana eyee,,shikuwa yaya yanajin haka yayi parking a gefen titi.wallahi niba munafuka bace toh meceece kekika sani ,Maryam tace dan Allah muyi hakuri ,Nidai kinsan bana fada sai anyimin magana koh danni bana tsoron kowacce YAR iska wallahi,,kece YAR iskar ganin abun nasu naneman yin yawa yamusu tsawa enough !!! You Bilkis why are doing dis rubbish kekuma Rufaida Bilkis bata girmekiba? naga dai kanaji ita tafara tsokanata koh kuma baa mata maganaba ...ya isa yacigaba da tafia ita kuwa RUFEEY earpiece ta buga a kunne harsuka isa suna zuwa kuwa SAADATU da m.taheeer suna kofar gidan suna jiransu kowa ya fita Rufaida nazuwa fita Yaya yariko hannunta ,tajuyo a fusace kasake Ni..sorry my baby kinji,yayi kissing lips dinta ya danyi hugging dinta Kinga banason wannan saurin hawan naki kinji nadaina tace yawwa good yace tare suka fito. Kwanan su uku a GUMEL sunji dadin garin ba laifi.yau aka gama hawan. Washegari da safe suka shirya sunyi tsarabar fura da zabi dayawa inda suka kama hanya .. 1:00pm a KANO tayi musu inda kowa gida yanufa suka watsa ruwa sukabi laciyar gado domin samun Hutu. Taku har kullum Rufaida Yusuf . Domin comment a tuntubeni ta yanar gizo Deejahlash@gmail.com 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 5⃣4⃣ - 5⃣6⃣ Washe gari bayan sun tashi sunyi breakfast suka tafi gidan kitso daganan suka wuce kunshi,basu suka dawo ba sai da yamma liss .. Suna dawowa Maryam gida ta wuce ita kuma tashiga gida Tana zuwa ta nunawa Umma kunshin taje daki ta chanza pad da kuma kayanta zuwa doguwar rigar wani material Mara nauyi . Tana isa dakinshi taga wayar shi akan gadon da alamar yana toilet,Tana dubawa taga zee da irin hirar dasukeyi tasamu Biro ta kwafi number a hannunta sannan ta goge da GA phone dinshi( nikuwa Nace yarinta mai dadi kina 13 din kike wannan kinibibin inaga anfi haka) tayi dialing number Tana shiga ta ajje mishi wayanshi ta dauka,,hello !!!! Toh YAR iska mai mannewa mutane wannan dai yafi karfinki Nace miki mijinane dayake ke jaka ce shi ne kika chatting dashi harda wani dear,,yana tsaye bakin kofar toilet din yana tsane kanshi yana mamakin kishi irin na cute Angel dinshi,ya karaso yariketa ta baya ya amsa wayan yace sorry zee yakashe wayan,zama yayi a bakin gadon tare da dorata kan cinyarshi baby meyasa kika fiya kishi,toh yaya bakaine kacemin nice matarka ba nikadai kuma shi ne hartake cemaka dear. Sorry Babyna bazata karaba kinji naji oyaaa jeki kwanta ki huta Inkika tashi sainayimiki pictures saboda kinyi kyau sasai koh,Ai Yaya yamma tariga tayi kuma bakyau nasani at least kije ki huta koh aikuwa Tana kwanciya taji bacci ya dauketa. ** ba ita ta farka ba sai wurin 7 Tana tashi ta watsa ruwa tasaka pyjamas Riga da wando tafito tayi dinner dinta,,suka danyi waya dasu fateemah sannan ta kwanta,sai wani baccin... ** Bata farka ba saida asuba tai wanka sannan takawo sallar asuba tadanyi azkar takoma baccinta ....saida gari yawaye sannan suka hadu da Yaya a dinning ,bayan yagama cin abinci ya mike zai fita tace Yaya zanje kaji..ki zauna yanzu zan dawo kibari inna dawo zan kaiki kisha ice cream.,toh Yaya.. "**A kwana a tashi yau ne su Yaya da Jambros zasu koma Canada kuma insuka tafi sai bayan sun gama masters dinsu 3 years kenan. *** Kuka kam Rufaida ta ta shashi ansha fama dan saida aka dade kafin ta dawo normal life nata. **** Abu kamar wasa yau su Rufaida suka fara zuwa SS1 inda Maryam take a A class wato science ita kuma Rufaida a C wato commercial ita da besties dinta ahaka lokacin nata tafia. Suna waya da Yaya kullum amma ba kamar da ba .har sun gama term daya a school...... Taku har kullum Rufaida Yusuf. 4 comment contact me vi my email Deejahlash@gmail.com [2/18, 9:09 AM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 5⃣7⃣ - 5⃣8⃣ **** na sadaukar da wannan page din dukkansa GA Maman Usse,Khulud .da ma dauka cin masoya littafin kuyi karatu lafiya. ******# Alkalamina nane yafadi daga hannuna saboda shagaltuwa danayi da kallon wasu yammata guda biyu Wanda kyan su ba�ai misaltu ba dukkansu matsakaicin tsawo ke garesu daya fara ce dayar kuma chocolate siririyar fara mai hanci naji takira Rufaida nima juyawa nayi Nace" fataba rakallahu ahsanil khaliqin". Wato chocolate ce jikinta madaidaici ne amma wani mugun shape datake dauke dashi a kwana kusa banga mai irinshiba hips dinta kamar zanawa akayi GA boobs ma basu yi yawa ba basuyi kadan ba ga fatar jikinta smooth daka gansu kaga babu abnd ke damunsu. Maryam ta wulla mata key din Motar gashinan kuma Abba �ace karmu zauna .toh amma nima Inaso nabiya na karbi waec standard dina a wurin Dakata ,naji malama amma meya hadaki da littafin waec bayan jamb zaki rubuta mai zai hana kuwa toh mekike so a tmby kida banza kawai. Yau Yakama Saturday zasu zana jamb sai dai ba centre dinsu dayaba ita Maryam Tana airport road Rufaida kuma Tana magwan road kuma morning ce dasu,Mar�am tasaka Riga da skirt dinta,itakuma Rufaida wata gown tasaka ta lace peach colour tasamu roses maroon ta daura sai �aroon din Vail da maroon takalmi da yar purses,key din Motar umma ta dauka a parlour yayi da� dai da karasowar Maryam din ,ta ajje Maryam a airport road sannan tadawo magwan din Tana shiga wurin ta kalli kowa yana kan layi tasamu wuri ta zauna aka gamawa kowa sannan taje akayimata .sun shiga batafi 30minutes ba tafito,supervisors da samari anata rushing ko iskar data dakkosu bata kalla ba ,wani babba ne a centre din yakirata Tana zuwa saida yagama fada tace mishi kagama Baba ya eh Baby tace Ni matar Yaya ce tawuce ta barshi,Tana shiga Motar sis Mary takirata malama kenake jira ke ba abarki kiyi driving ba sai ranar da kikaga dama zaki daukan mutane,mai da wukar nasan dai da abnd yabata miki rai kedai kibari wallahi maza sundameni nikiyi sauri OK tace tareda kashe wayan,tana isa tashigo Motar da sauri ahah kaga sis mai farin jini zanmiki rashin mutunci wallahi sorry🙏🏽.Ya exams din lfy lao Kinga books din damuka karba yamana rana. Suna isa gida sukayi wanka suka kara shiryawa saboda yau zaaje cikin gari gurin tsohuwa mai ran karfe saida daddare zasu dawo. * sun shirya cikin wata doguwar Riga "A" shape sukasa brown siririn Vail da jaka da takalmi sunyi kyau masha allahu yammatana cewar umma to maza kuyi sauri yau munso makara FHA OK momma suka fada ,sai selfie sukeyi ana turawa Yaya (Yaya yanashan hutuna akallah kullum tasamu 20) hmmm yammata kenan. Sun isa inda suka tarar yan Uwa dayawa sun rigasu karasowa anan aka hadu akayita hira har sai bayan maghriba kowa yakama gabansa. ** Washe gari Yakama lahadi kowa a cikin su yana gida yanata revising karatun dayayi saboda ranar Monday zasu fara first paper dinsu ta waec . Naga sun fito daga hall din suna zaune suna maida yanda akayi,wasu na selfie da dai sauran activities .Maryam tace muwuce sis eh dole kice muwuce tunda key na hannunki mn [2/18, 10:07 AM] Rufaida: Haba sis sorry Muje sai anjiman Ku sakayi sallama suka wuce. **** Toh a can Canada kuma yau suka gama masters dinsu ita kuma zee tagama degree da daddare akayi tea party inda da Yaya da Jambros suka saka white shirt da black suit sai bakin neck tie da black shoe sunyi kyau sosai ita kuma zee tasaka white gown da black Vail da shoes itace date dinshi a wurin party din sun sakalo hannu suka shigo wurin sai aka saka ihu malam,RAF!!! RAF!!! RAF!!! kakeji an dau tafi .nikuwa mamakine ya kamani mekuma yahada zee da Yaya hmmm!!!! Mu daije zuwa danjin yadda abin yake. *** sun kammala shirinsu na dawowa Niaja inda jirginsu zai tashi karfe 6 na yamma. **** In muka leko gida nigeria kuwa yau ne su Rufaida aka gama zana neco sai kukan rabuwa akeyi anata pics aka karbi numbers din yan class kafin arabu kuma kowa yanacewa sai a prom night suka rabu. *** suna komawa gida honourable(babansu Maryam) yakirasu ya karbi result dinsu na jamb da sauran takardu domin nan gaba admission. Suka koma gida sunafara shirin tarbar su Yaya . *** sun kammala komai inda suka shirya Rufaida tasaka code da akayiwa dinkin buba da zani black colour ta �anyo kit din �ayan ma�e up ,,,tini ta chanza kala habawa tadaura red Igbo wrapper sannan tadauki red medium jaka Tasa red low pass dinta ita �anta kallon kanta ta dinga yi a madubi.ta dauki key nawata red Benz C class suka wuce airport suna zuwa suka tarar har flight din ya sauka suna reception suna jiransu ,yana �aune zee ma na zaune �arda Jambros suka fito sakamakon wayar da RUFEEY ta musu tace ta karaso sai a sannan Motar Maryam ta karaso don tace itama da kanta zata dauko hero dinta (Jambros). Sun fito suka nufo gurin Motar su dukkansu inda......... Taku har kullum Rufaida Yusuf 💞. 4 comments contact me via my email Deejahlash@gmail.com 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH*💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 6⃣1⃣ ❤am sorry lovers 4 d short typings plxx �ts due to some reasons and everything will be settled soon eyn sha Allah. I dedicate dis whole page 2 my beloved sister Maryam Muhammad Sani I appreciate 4 ol d luv and cares u show .Allah yabar zumunci (ameen). ****** �ana daukan wayar tareda sallama yasaka ta a kunnenshi ta amsa sallamar suka gaisa cikin mutinta junansu sannan tayi yunkurin fada masa sakon mahaifi�arta gareshi " am dama Ismail mommy ce tace nafada maka Indai da gaske kake katuro magabatanka Afara zancen auren mu",tsintar kansa yayi da Kasa yimata musu yace mata karki damu Indai wannan ne ba matsala gobe inna fita zanyiwa Alhajinmu magana sukayi sallama yakoma ya kwanta. ** bayan sun dawo daga islamiyya ta tarar da Yayan a parlour yana kallon news tasameshi bayan sun gaisa basu dau lokaciba yacemata zaije ya kwanta ganin ba fuska bata cemasa komai ba,saida safe. Allah yatashemu lafia,ameen. ****** washegari bayan duk sun shirya da niyyar yau a cikin gari zasu kwana,taje ta sameshi a daki yagama shiryawa yana feshe turare a jikinsa,Yaya kazo ka kaimu Unguwa kaji yacemata kuje driver ya kaiku da akwai inda zanje kafa tafara bubbugawa da alamun zatayi Kuka,tsawar daya dakamata ne yasata nitsuwa tareda da kallon anya wannan yayantane kuwa " leave my room now" .juyawa tayi sai dakinta tafada kan gado tarusa wani uban ihu tafara kuka . Ita kuwa Maryam ganin shirun yayi yawa yasata tayo dakin Tana kiran sunan ta Ai da gudu ta karasa ciki Tana tambayar meya faru sisto fadamin mana umma ce koh Yayan ba lafia dakyar tasamu tafada mata meyafaru inda tabata shawarar tabari inya sakko ko zuwa darene sai taje har daki tabashi hakurin. Bayan yafita bai zame ko ina ba sai gdn su yana zuwa suka hadu da Jambros a parlourn tareda Alhajin nasu,yawwa YAYA yanzu dan uwanka yaxomin da labarin yanaso Ayi zancen aurensu shida Maryam,dafatan kaima sun shirya da ita Rufaidan kaga sai a hada lokaci guda. Gabansa ne yayi mumunar faduwa jin Alhajin nasu ya ambaci wannan matar,,dakai FHA nake ina sauraronka dama Alhaji akwai wata Zainab wadda muka daidaita da ita da niyya ta itakuma Rufaida takarasaa degree dinta. Tabbb!!! Amma baka da hankali kasan mekace kuwa,ohhh Ni zamanin nan 😞dakyar da sidin goshi ya yarda amma da sharadin Indai ita Rufaida ta yarda a auro wata. Yakara umma harta kusa katsewa umma yadauka yasamu suka gaisa yamata bayanin komai,,,uhmmmm tace "Innanillahi wa inna ilaihir rajuuna.takashe wayar ta taya yaratata Kuka ta share.... *** bayan ya dawo yayi wanka yafito yaci abinci yakoma yakara zee yamata albishir zaa gidansu next week sannan 1 month zaa saka murna sukeyi,,inda a wani bangaren zee Tana mamakin yanda yayan nata ya chanza kamar ba shiba. Bayan ya gama wayar Rufaida tashigo da sallama yayi saurin kawar dakai takarasa har inda yake ta tsugunna a kasan gadon yaya naga ka chanzamin ne kwana biyu kuma sanin kankane bazan iya wasu abubuwa dadamaba arayuwa Indai bakai.keee!!! Ya buga mata uban ihu tashi kifice aikuwa da gudu tafice ta koma dakinta tafara wani Kuka mecin rai Wanda duk Wanda yaji saita tausaya mata. Shikuwa tada baro shi a daki yaji duk ba dadi abinda yamata sai dai yakasa zuwa ya bata hakuri. ..... 💞taku har kullum Rufaida Yusuf. .domin tsokaci k tuntubeni a kan adireshina ya yanar gizo wato Deejahlash@gmail.com 💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 5⃣9⃣ - 6⃣0⃣ ❤I dedicate dis whole page to my luvly ANTY Hadiza(mummy Rufaida)and i greet all my group members. *** Ba Yaya ba hatta zee saida ta raina kanta lokacin dataga Rufaida 😳 ,,,welcome home Yaya tayi hugging nashi nan ta watsawa zee harara. Shidai jambros Motar Maryam yawuce ya shiga suka tafi shima yayan bayan sunsaka kayansu a boot din car din ya zagayo yashiga gaban Motar zee zata shiga baya Rufaida tarike ta ina zaki kekuma ciki mana tunda Motar ta ubanki CE koh?? Matsa dallah malama ,Yaya yasaki baki ganin abinda ke faruwa,baiji dadin abinda yafaru bah amma yasan bazai iya yiwa Rufaida magana akan tadaina ba,da kyar ya lallabata suka kaita gd inda suka yi da ita amma tace Sam ita bazata shiga ba,Yayan ne yarakata har cikin gidan suka gaisa da MAMAN tayaba da hankalinshi sannan ta kudurce a ranta tasan mezatayi. *** suna zuwa parking kawai tayi ta shige ciki ba tare da bita kansa bah,shikuwa dakinsa direct yawuce ya rage kayan jikinshi ya watsa ruwa yafito ya shirya ya zira wata jallabiya Mara nauyi yafito parlour,baiyi mamakin rashin ganinta a parlourn ba yazuba abinci yagama cike da tunanin yadda yake Dada jin son Rufaida a ransa yasan soyayar su daga Allah ne, a Bari daya kuma yana tunanin yanda yabari har zee itama ta shiga ranshi kodayake Ai ba abin mamaki bane duba da halayen yarinyar masu kyau. *** washegari da safe mummyn zee takirawo wayar kawarta tasanar mata tazo dan Allah ta aiketa gurin malam tanaso yamata wani aiki,,,,,ba a dauki lokacin HAJIA majidda ta iso ta tarar da zee a parlour ahaah mutum canada saukar yaushe ??? Jia muka dawo toh sannunmu dazuwa ,hajian Tana cikine ??eh bata Dade da shiga ba,toh bari nasameta. Zauna Haj.maijidda kinsan me nakeso dake akwai wani yaro dayazo jiya yana son zee zee shi ne nakeson kije gurin malam mai gani har hanji dan Allah asan yanda zaayi ya karkato da hankalinsa duka akan yarinyar nan sunyi aure kawai ,ita zee din kinsanar mata HAJIA?? Aa ko kusa bana so tasani kinsan ita Ai ustaziya ce inda sanin ta zaayi Ai bazai yiwuba,toh kinsan irin wannan aikin yafi kudi HAJIA nasani GA dubu hamsin nan inbata isaba sai kiyi min magana kinji,yanzu dai kije yau HAJIA kinsan bazan samu zuwa ba tunda Abbansu yana gari, toh shikenan karki damu yanzu haka can zan wuce( wa iya zubillah). **** sunje sun gaisa da HAJIA ,inda wata soyayya mai karfi takara shiga tsakanin Rufaida da Yaya da kuma Aliyu (Jambros) da Maryam . ** bayan kwana uku ne hajia maijidda tasanar da HAJIA komai yakammala zasu iya tunkarar shi da zancen aure tamata godia kwarai. Toh a barinsu zee da Yaya suna gaisawa ba laifi sai dai Sam baya bari yakirata a gaban RUFEEY. *** wata yammaci ne suna zaune a parlour suna hira a parlour yaji wani matsanancin ciwon kai yabukaci bari yaje daki ya huta dama lokacin islamiyyarsu yayi tayimasa sannu suka wuce itada Maryam inda shima yawuce nashi dakin. Yana kwanciya da niyyar bacci ne yaji wayarsa na ringing da baiyi niyyar daukaba sai kuma yajanyo wayar zee zee yagani akan screen din yadauka tareda da kara wayar a kunne shi yana fadin" hello". 💞taku har kullum Rufaida Yusuf.. Kukasance dani domin jin yadda zata Kaya. Domin tsokaci katuntubeni akan email dina Deejahlash@gmail.com 💘💃🏽🌹RUFAIDAH🌹💃🏽💘 Written by Rufaida Yusuf. 6⃣2⃣ - 6⃣4⃣ I Dedicate dis page to my luvly friend Hauwa Bashir Karaye( Mr's Mahmoud). ***** am so sorry readers 4 d short typings it happens under some circumstances and eyn sha Allah by next week everything will be OK!! .............Tayi Ku kanta mai isarta ta godewa Allah amma duk da haka tanajin zuciyarta na tukuki,tashi tayi ta dauko hijab ta sanya dama da alwalar ta tayi sallah rakaa biyu tayi adduar Allah ya dai dai ta tsakaninsu da Yaya yakuma rage mata sonshi.bayan tashafa adduar ne takishigida a wurin Tana tunanin laifin datayimasa haka,ita dai tasan koma wane irin laifi ne haka babba ne domin tun tasowarta ita dai tasan koh umman tace tamata tsawa sai yaji haushi bare wani bare kuma ace yau da kanshi yakamata haka, ajjiyar zuciya ta sauke. Ganin ba inda tunanin zai kaita kuma takasa runtsawa yasata tajanyo Qur'an ninta Tana karantawa har bacci ya dauketa,bata farka ba sai da asuba ganin ta tayi akan sallaya,taje tayo Alwala ta tashi Yaya Maryam sallah. Bayan ta idar da sallar ne tayi azkar din safia tadanyi karatu shafi 3 kasancewar wani bacci datake ji,tana kai ayat tahaye gado sai bacci . **** toh Tana farkawa taga har Maryam ta tashi ta shirya itama wanka tayi ta shirya da summer gown Mara nauyi da daura hula akanta,tanufi sama. Tana isa taga umma saman gado ta durkusa tareda cewa UMMA ina kwana? Lafia lao Rufeey antashi lafia? Lafia kalao.toh madallah dazu Ai na leka dakin naku naga Maryam ce kadai ta tashi,eh nazatama Tana saman,Aa dazu tashigo,amma yanzu Tana kitchen ita. Zoki samu guri ki zauna inaso muyi magana kinji,toh UMMA . Kinsan kowanne bawa da Abnd Allah yatsara masa zakiga kina taki Allah shikuma yana nasa ,ba abinda kakeso ne zaiyi takansancewa bah.nikaina lokacin da naji zancen hakika abin ya girmame min sosai sai dai Dana tsaya nayi tunani nabar abin akan cewa kaddarar kici hakan,Ni kaina dabani akaiwa abin ba banji dadi ba bare ke yanzu abinda nakeso dake shi ne koda kinji zancen Indai kin haifu kinuna ba komai bane kuma Inason yafi ruwa gudu dan wucewa domin banason kidamu kanki akan abinda bazai damu dakeba kokuma damuwar bazata kara miki komai ba,,,,,,UMMA wai menene Niki fadamin Yaya ne yamutu kome???? Koh daya Rufaida yayanki jiya yasamu babanki akan zaiyi aure da wata Zainab zaa hada dana Jambros wata daya maizuwa sabo...... Harta karasa zancen sannan takalli barin da Rufaidan take ganin mutum tayi a kwance babu ko numfashi ,Innanillahi wa inna ilahir rajuun !!! Maryam!!Maryam!!!!! Tana karasowa suka dauketa suka sakata a mota umma da kanta tayi driving motan. Basu tsaya ko ina ba sai nearest hospital HALL MARK CLINIC nandanan aka turata sai emergency aka bata taimakon gaggawa Tana farfadowa suka yamata Allurar bacci aka saka mata drip,sai a sannan aka bar su umma suka shiga ,takira Baba tasanar mishi da kuma mama Zainab. *** bata farkaba sai gefin maghriba,Tana farkawa da salati a dakinta a lokacin umma taje gida ta dawo ,da sauri Maryam da mama Zainab suka karaso gefenta sannu meyake miki ciwo,keeh?!!!!!! Jiki kira likita maza maza ............ Bayan komai yalafa umma da mama Zainab suka karayimata nasiha suna mas tausayamata tayi musu alkawarin eyn sha Allahu zan manta dashi umma zanyi kokarin maida komai ba komai ba,su Kansu sunyi ganin yanda tayi tawakkali da wuri .toh shikenan mu bari muwuce Ku zauna da sassafe zamu dawo. Sis Maryam ta taimakamata tayi alwala tafara sallah , karar wayar Rufaida tadawo da hankalin maryam daga chatting din dtakeyi,ganin sunan besty yasata dauka hello HABIBA maryam ce ................................... Salamu alaikum,kai besty amma kunyi sauri kai Mara lafia ce take surutu haka. Nidai ince naga zakuzo islamiyya ba akwai dalili( habeeba da ummy kenan friends dinsu na islamiyya) bayan sungama gaisa wa UMMY tace bari Nidai bari nawuce kan mama tadawo kefa habeebah???ai Ni muna 2gether anan zan kwana Aa toh bari muraki ki UMMY toh sai kun dawo. Bayan sun dawo ne sukabawa habeeba labari ita dai Rufaida hawaye kezuba a idonta ke malama yi kukan ki dan ammiki abin kukan. ***😞kunsan me abinda yake sani tunani shi ne Wai shi yayan bayajin yadda nakeji ne hmmm ,sis wallahi yanaji anfi karfinsane kawai amma addua ita tamu ynz. Kinsan me besty cewar Beebah,nasan yadda kikeji a ranki amma abinda nakeso dake ki dake karki nuna kin damu kinji!!! Owk sis .....a haka harsuka shiga shirye shiryen bikin sis Mar� ................. Taku har kullum Rufaida Yusuf. Domin taokaci Ku tuntubeni akan email dina Deejahlash@gmail.com . ina gayyatar kowa da kowa zuwa bikin yayata Wanda zaayi a OANO ranar asabar a st.Louis secondary school by 3:30pm promt.sai kunzo 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH*💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 6⃣1⃣ ❤am sorry lovers 4 d short typings plxx its due to some reasons and everything will be settled soon eyn sha Allah. I dedicate dis whole page 2 my beloved sister Mar�am Muha��ad San� I appreciate 4 ol d luv and cares u show .Allah yabar zumunci (ameen). ****** Yana daukan wayar tareda sallama yasaka ta a kunnenshi ta amsa sallamar suka gaisa cikin mutinta junansu sannan tayi �unkurin fada masa sakon mahaifiyarta gareshi " am dama Ismail mommy ce tace nafada maka Indai da gaske kake katuro magabatanka Afara zancen auren mu",tsintar kansa yayi da Kasa yimata musu yace mata karki damu Indai wannan ne ba matsala gobe inna fita zanyiwa Alhajinmu magana sukayi sallama yako�a ya kwanta. ** ba�an sun dawo daga islamiyya ta tarar da Yayan a parlour yana kallon news tasameshi bayan sun gaisa basu dau lokaciba yacemata zaije ya kwanta ganin ba fuska bata cemasa komai ba,saida safe. Allah yatashemu lafia,ameen. ****** washegari bayan duk sun shirya da niyyar yau a cikin gari zasu kwana,taje ta sameshi a daki yagama shiryawa yana feshe turare a jikinsa,Yaya kazo ka kaimu Unguwa kaji yacemata kuje driver ya kaiku da akwai inda zanje kafa tafara bubbugawa da alamun zatayi Kuka,tsawar daya dakamata ne yasata nitsuwa tareda da kallon anya wannan yayantane kuwa " leave my room now" .juyawa tayi sai dakinta tafada kan gado tarusa wani uban ihu tafara kuka . Ita kuwa Maryam ganin shirun yayi yawa yasata tayo dakin Tana kiran sunan ta Ai da gudu ta karasa ciki Tana tambayar meya faru sisto fadamin mana umma ce koh Yayan ba lafia dakyar tasamu tafada mata meyafaru inda tabata shawarar tabari inya sakko ko zuwa darene sai taje har daki tabashi hakurin. Bayan yafita bai zame ko ina ba sai gdn su yana zuwa suka hadu da Jambros a parlourn tareda Alhajin nasu,yawwa YAYA yanzu dan uwanka yaxomin da labarin yanaso Ayi zancen aurensu shida Maryam,dafatan kaima sun shirya da ita Rufaidan kaga sai a hada lokaci guda. Gabansa ne yayi mumunar faduwa jin Alhajin nasu ya ambaci wannan matar,,dakai FHA nake ina sauraronka dama Alhaji akwai wata Zainab wadda muka daidaita da ita da niyya ta itakuma Rufaida takarasaa degree dinta. Tabbb!!! Amma baka da hankali kasan mekace kuwa,ohhh Ni zamanin nan 😞dakyar da sidin goshi ya yarda amma da sharadin Indai ita Rufaida ta yarda a auro wata. Yakara umma harta kusa katsewa umma yadauka yasamu suka gaisa yamata bayanin komai,,,uhmmmm tace "Innanillahi wa inna ilaihir rajuuna.takashe wayar ta taya yaratata Kuka ta share.... *** bayan ya dawo yayi wanka yafito yaci abinci yakoma yakara zee yamata albishir zaa gidansu next week sannan 1 month zaa saka murna sukeyi,,inda a wani bangaren zee Tana mamakin yanda yayan nata ya chanza kamar ba shiba. Bayan ya gama wayar Rufaida tashigo da sallama yayi saurin kawar dakai takarasa har inda yake ta tsugunna a kasan gadon yaya naga ka chanzamin ne kwana biyu kuma sanin kankane bazan iya wasu abubuwa dadamaba arayuwa Indai bakai.keee!!! Ya buga mata uban ihu tashi kifice aikuwa da gudu tafice ta koma dakinta tafara wani Kuka mecin rai Wanda duk Wanda yaji saita tausaya mata. Shikuwa tada baro shi a daki yaji duk ba dadi abinda yamata sai dai yakasa zuwa ya bata hakuri. ..... 💞taku har kullum Rufaida Yusuf. .domin tsokaci k tuntubeni a kan adireshina ya yanar gizo wato Deejahlash@gmail.com 💘💃🏽🌹RUFAIDAH🌹💃🏽💘 Written by Rufaida Yusuf. 6⃣2⃣ - 6⃣4⃣ I Dedicate dis page to my luvly friend Hauwa Bashir Karaye( Mr's Mahmoud). ***** am so sorry readers 4 d short typings it happens under some circumstances and eyn sha Allah by next week ever�thing will be OK!! .............Tayi Ku kanta mai isarta ta godewa Allah amma duk da haka tanajin �uciyarta na tukuki,tashi tayi ta dauko hijab ta sanya dama da alwalar ta tayi sallah rakaa biyu tayi adduar Allah ya dai dai ta tsakaninsu da Yaya yakuma rage mata sonshi.bayan tashafa adduar ne takishigida a wurin Tana tunanin laifin datayimasa haka,ita dai tasan koma wane irin laifi ne haka babba ne domin tun tasowarta ita dai tasan koh umman tace tamata tsawa sai yaji haushi bare wani bare kuma ace yau da kanshi yakamata haka, ajjiyar zuciya ta sauke. Ganin ba �nda tunanin zai kaita kuma takasa runtsawa yasata tajanyo Qur'an ninta Tana karantawa har bacci ya dauketa,bata farka ba sai da asuba ganin ta tayi akan sallaya,taje tayo Alwala ta tashi Yaya Maryam sallah. Bayan ta idar da sallar ne tayi azkar din safia tadanyi karatu shafi 3 kasancewar wani bacci datake ji,tana kai ayat tahaye gado sai bacci . **** toh Tana farkawa taga har Maryam ta tashi ta shirya itama wanka tayi ta shirya da summer gown Mara nauyi da daura hula akanta,tanufi sama. Tana isa taga umma saoan gado ta durkusa tareda cewa UMMA ina kwana? Lafia lao Rufeey antashi lafia? Lafia kalao.toh madallah dazu Ai na leka dakin naku naga Maryam ce kadai ta tashi,eh nazatama Tana saman,Aa dazu tashigo,amma yanzu Tana kitchen ita. Zoki samu guri ki zauna inaso muyi magana kinji,toh UMMA . Kinsan kowanne bawa da Abnd Allah yatsara masa zakiga kina taki Allah shikuma yana nasa ,ba abinda kakeso ne zaiyi takansancewa bah.nikaina lokacin da naji zancen hakika abin ya girmame min sosai sai dai Dana tsaya nayi tunani nabar abin akan cewa kaddarar kici hakan,Ni kaina dabani akaiwa abin ba banji dadi ba bare ke yanzu abinda nakeso dake shi ne koda kinji zancen Indai kin haifu kinuna ba komai bane kuma Inason yafi ruwa gudu dan wucewa domin banason kidamu kanki akan abinda bazai damu dakeba kokuma damuwar bazata kara miki komai ba,,,,,,UMMA wai menene Niki fadamin Yaya ne yamutu kome???? Koh daya Rufaida yayanki jiya yasamu babanki akan zaiyi aure da wata Zainab zaa hada dana Jambros wata daya maizuwa sabo...... Harta karasa zancen sannan takalli barin da Rufaidan take ganin mutum tayi a kwance babu ko numfashi ,Innanillahi wa inna ilahir rajuun !!! Maryam!!Maryam!!!!! Tana karasowa suka dauketa suka sakata a mota umma da kanta tayi driving motan. Basu tsaya ko ina ba sai nearest hospital HALL MARK CLINIC nandanan aka turata sai emergency aka bata taimakon gaggawa Tana farfadowa suka yamata Allurar bacci aka saka mata drip,sai a sannan aka bar su umma suka shiga ,takira Baba tasanar mishi da kuma mama Zainab. *** bata farkaba sai gefin maghriba,Tana farkawa da salati a dakinta a lokacin umma taje gida ta dawo ,da sauri Maryam da mama Zainab suka karaso gefenta sannu meyake miki ciwo,keeh?!!!!!! Jiki kira likita maza maza ............ Bayan komai yalafa umma da mama Zainab suka karayimata nasiha suna mas tausayamata tayi musu alkawarin eyn sha Allahu zan manta dashi umma zanyi kokarin maida komai ba komai ba,su Kansu sunyi ganin yanda tayi tawakkali da wuri .toh shikenan mu bari muwuce Ku zauna da sassafe zamu dawo. Sis Maryam ta taimakamata tayi alwala tafara sallah , karar wayar Rufaida tadawo da hankalin maryam daga chatting din dtakeyi,ganin sunan besty yasata dauka hello HABIBA maryam ce ................................... Salamu alaikum,kai besty amma kunyi sauri kai Mara lafia ce take surutu haka. Nidai ince naga zakuzo islamiyya ba akwai dalili( habeeba da ummy kenan friends dinsu na islamiyya) bayan sungama gaisa wa UMMY tace bari Nidai bari nawuce kan mama tadawo kefa habeebah???ai Ni muna 2gether anan zan kwana Aa toh bari muraki ki UMMY toh sai kun dawo. Bayan sun dawo ne sukabawa habeeba labari ita dai Rufaida hawaye kezuba a idonta ke malama yi kukan ki dan ammiki abin kukan. ***😞kunsan me abinda yake sani tunani shi ne Wai shi yayan bayajin yadda nakeji ne hmmm ,sis wallahi yanaji anfi karfinsane kawai amma addua ita tamu ynz. Kinsan me besty cewar Beebah,nasan yadda kikeji a ranki amma abinda nakeso dake ki dake karki nuna kin damu kinji!!! Owk sis .....a haka harsuka shiga shirye shiryen bikin sis Mary ................. Taku har kullum Rufaida Yusuf. Domin taokaci Ku tuntubeni akan email dina Deejahlash@gmail.com . ina gayyatar kowa da kowa zuwa bikin yayata Wanda zaayi a KANO ranar asabar a st.Louis secondary school by 3:30pm promt.sai kunzo 💘💃🏽🌹RUFAIDAH🌹💃🏽💘 Written by Rufaida Yusuf. 6⃣5⃣ - 6⃣8⃣ **** I dedicate dis page to all my lovers and friends 4rm:- *Rufaida novels* *Sadnaf* *AYSHA WAKILI NVL* *Asy Khaleel novels* *compassionate sisters* *Da dai sauransu ina muku fatan alkhairi dukka* *Shirye shiryen biki ya kankama ana tayi babu kafar yaro ta kowanne bangare biyu a Gumel Anty na shirin bikin babban da (jambros ) a KANO gidansu Yaya da amaryarsa da kuma su UMMA da suka dage wurin gyara amaryar tasu *_Rufaida_* *kuwa da dake sosai ana Shirye Shirye da ita sai dai duk Wanda ya ganta yasan bata jin dadi don tarame sosai kullum su maryam da habeebah fada suke mata akan tadaina damuwa dashi ita kuma sai ta amsa da toh,a zuciyarta tana cewa wannan bazasu gane menakejiba "Yaya tun tasowata bamu taba rabuwa ba ,ya kasance kamar Uwa da kuma Uba a wurina saboda shi bana shawara dakowa sai shi,bana kula kowa saishi,munyi sabo na shekara 16 yazaayi kuma ace a lokaci guda na cireshi a raina" nan ta fashe da Kuka mai cin rai tanajin zuciyarta Tana mata wani irin zafi,saita tashi ta shiga toilet ta wanke face dinta tayi alwala,tazo tayi sallah rakaa biyu.yayi dai dai da shigowar su maryam,toh uztazu saiki taso mu karbo dinkin mu koh! Toh ta amsa tazira hijab dinta suka wulla mata key din Motar ta cafe suka tafi. *** dinkuna sunyi kyau sosai,sai suka wuce wurin gyaran jiki basu suka dawo ba sai daf da maghriba suna shigowa kowa yazube kafin au tashi sukayi sallah..am sis rufeey dan Allah kikiramana mai kunshin nan kinji kafin tace ta manta OK!! Sun taba hira sosai inda Jambros ya kira maryam yacemata ta fito,ita kuma Rufaida tace bacci zatayi. *washegari* tun shida suka fita gidan kunshi anan aka yiwa amarya dilka ita Kuma Rufaida tace Ni a iya hannu zaayi min kai haba meyasa toh niba amarya ba mezai hadani da dilka kedai ayimiki karar wayarta ce ya tsaidasu hello sis beebah ,eh muna gandu gidan kunshin nan,OK sai kin karaso toh, basu suka bar gidan ba saida yamma liss suka koma gida,suna shiga gida aka hau guda amarori kunsha kyau irin wannan kyau kuma Allah ya nunamana naku da rai da lafia,kwalla taji ta tahomata Ai da sauri tashiga daki tasaka key tayi Ku kanta mai isarta kafin ta mike tashiga toilet tayi wanka ta saka nyt gown Mara nauyi tafito parlour tasamesu suna kallon *twist of fate*,shigowarsa ce ta katse musu ihun dasukeyi kaiii kudai bakwa gajia da wannan kallon to kumatsamin amarori kunji nima nayi kallon cewar Yaya,ina yini suka hada baki suka gaisheshi banda Rufaida wadda tacigaba da chatting gurin karsu hada ido domin yanzu ba Wanda ta tsana sama da shii.shikuwa satar kallon ta yayi yaga tayi wani kyau ,tsoki yaja to koma meruwana da ita. ***** A dayan bangaren kuwa Zainab ce tazo shiga dakin mommyn ta taji suna hira da aminiyarta wato HAJIA maijidda,kedai kibari yaro yaji aikin malam,waikuwa kin sanarwa da zee Aa Ai bazan fada mata ba har yaumul tanadi,itakuwa zee takasa gaba ta Kasa baya da sauri tabar wurin haba no wounder nasan ba banza bah yanda yake kaunar kanwarsa bazaiki aurenta ya auretaba,amma nasan abinyi bayan bikinmu eyn sha Allahu zan dukufa da addua sannan nabashi maganin sammu inya karye kuma ya auri wacce suka Dade suna soyyayya ta karshe zancen tana goge kwallarta ,dahaka bacci ya dauketa. ***** Yau ta kasance ranar Friday ranar da zaayi event din bikin dinner ne saikuma a kama amare,ranar Saturday kuma a daura aure da yinin biki sai Sunday akai amare. Karfe hudu Rufaida tafara yiwa amarya kwalliya tagama wurin 5 amarya tafito masha allahu inda tayi shigar light pink and dark pink head,shoe and purse. A gurguje Rufaida tayo wanka tazo tasaka white lace da golden head da shoe tai light make up habawa gida ya dinke da shewa yanda yammatan suka yi kyau nan suka tarar Jambros ya iso shida FRND dinshi T.K Maryam tashiga baya wurin angonta itakuma Rufaida tashiga gidan gaba. **** A can bangarenma ma amarya ta shirya cikin light blue and dark blue ba laifi tayi kyau dai dai nata,suma Yaya ya isa ya dauki amaryarsa ya shirya cikin wata dakakkiyar blue din shadda an mata dark blue aiki a jiki haka ma takalminsa da hularshi yayi kyau har baa magana . Toh su Jambros sun rigasu Yaya isowa wurin suka jirasu suna isowa a gurguje suka fito donsun makara ,Rufaida kuwa tuni taje takira frnds dinsu tadawo dasu 15 tajerasu ta saka maryam da Jambros a tsakiya da kuma yara biyu habawa sun yi kyau shikuwa Yaya yana tsakiya abubuwa da dama na damunshi a bari daya tunanin irin kyaun da Rufaida tayi yake a wani bangaren kuma yana tunanin ko ina friend din ita Zainab din suke zee ce takatse masa tunanin shi dacewe ismail karsu tafi su barmu aikuwa da azama suka nufi jerin aikuwa Rufaida ta daure fuska ahah yanaganku anan Ai can zaku koma friends dinta zasuzo su tafi da ita gwiwa ba kwari suka juya sun nufi hall inda guri ya kaure da ihu RAF!!!RAF!!! RAF!!!!! Abun ya kayatar bayan sun zaunane takarbi mic a gurin M.C tace GA amaryarmu ta farko ta shigo yanzu ana Neman kawayen amarya zee domin sutaho da amaryarsu ,da kyar aka hada mutum 10 babu anko ma suka shigo aka danyi musu tafi ango yafi amaryar kyau abinda mutane suka dinga fada .waje yayi shiru inda aka gayyato Mami ta bude taro da addua sannan ta yimusu fatan zama lafia,anbukaci amarya ta ango Ismail su shigo fili inda dangin ta suka fito sukayimata liki ba laifi su umma ma sun mishi likin sama sama. Bayan sun koma sun zauna ne aka bukaci maryam da Aliyu su fito habawa nan friends maza da mata suka dau tafi kamar yanda Rufaida ta tsara musu suna isowa filin iyayen amarya da ango sukayimusu liki suna fita abokanshi sukayimusu, saiga Rufaida nan ta fito da zugar kawayen inda nan kallo yakoma kanta Tana isowa tasoma rawa Tana manna wa amarya da ango yan Dari bibbiyu saida tayi mai isarta sannan takoma ta zauna. Aka bukaci friend din amarya zee da angonta suzo su bada tarihin maauratan,sannan aka bukaci Rufaida data fito domin gabatar dana sis maryam kodata karbi mic din saidatayi shiru na sakanni inda hankalin kowa yadawo gareta" tayi gyaran murya tace : I and Maryam where twins,we are sisters,we are friends,we are cousins in fact we are one.whereever you see her you will surely see me,she attend her primary and secondary schoot at KANO capital school,and she is very good in cooking and baking she also like reading,her hatred is washing plates dafatan ango zai dng wankewa da kanshi??? Kowa yayi daria so what I want to say all about maryam is she's very nice lady,saidai nace yayana yayi dace ,nagode " RAF!!!!RAF!!!!!!!RAF!!!!!!! . Anci ansha anyi rawa babu karya saidai har aka tashi daga wurin jikin zee a sanyaye yake. Washegari ya kasance ranar lahadi amare anko sukayi maroon shadda rufeey tamata kwalliya ita kuma tasaka black abaya tayi mopling. Karfe 11:00am jamaa sun shaida auren Maryam Muhd sani da Aliyu Muhd Aliyu akan sadaki Dubu hamsin. Acan ma an shaida auren Ismail MUHD Musa GUMEL da amaryarsa Zainab Bilyameen. **** yamma tayi daidai ankawo Motar daukan amare guda kawai nakeji naga maryam cikin alkyabba white me adon golden da Rufaida Kuka sukeyi kamar b gobe ita kuwa Rufaida kowa ya tausayamata saboda rabuwarta da yar uwarta GA kuma Yaya a lokaci guda, a hakan aka samu a ka shigar dasu mota aka dunguma sai gdn amaren dayake anan Badawa layout . Toh haka yake a bangaren su Zainab mayake an shir�a amarya antafi da ita....... Toh bari indan ajje alkalamina domin insamu in huta..... Kukasance dani donjin yadda zata Kaya . 💞taku har kullum Rufaida Yusuf . For comments Ku tuntubeni ta email Deejahlash@g�ail.com [2/28, 12:59 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘 *written by Rufaida Yusuf* 8⃣1⃣ - 8⃣5⃣ !!!!! *HURRAY*!!!!!!! *You finally made it sister(Jamila shaayau saleh) May God bless our baby girl,get well soon*. *_And I dedicate to our beloved baby girl may Allah bless �er_* **** Tana shiga dakin taturo kofar tarufe ta haye kan gado Tana maida numfashi. Hmmm bari kaga na tashi kafin Prince yakaraso banyi komai ba Tana fitowa daga ita sai towel sai ta shafa mai tasaka hijab tanufi hijab tadora mishi abinci bayan tagama tajuya da nufin komawa daki ta ganshi a parlour aikuwa da guda tawuce shi ,hmmm I love you Rufaida yafada a ranshi. Tana zuwa ta tayi lining din dakinta tasamu simple gown ta zira tai daurinta tayi kyau,ta dauko wayarta tafara selfie harta gama ta mike wayarta tayi kara tadauka ,ka iso toh ganinan. Tazo ta wuce ta gaban yayan tafita waje Tana zuwa da gudunta tai �ugging nashi baby I miss u,ni daga Ni karki bal�ani dagashi tayi tareda juyawa,aikuwa gabanta yakama kunnenshi yace sorry charming princess,kai ta juyar au bazaki hakuraba kenan janyota yayi ya hada da jikinsa inbaki hakura ba zanmiki irin na jia da sauri tayi murmushi,yace matsoraciya kawai. Daria sukayi tace Muje suna zuwa parlour yace ahah yayanmu yana gida kenan yake yayi eh ina hutawa ba suka gaisa sannan tawuce dashi parlourn yayan . Sunyi hira harda ta shirme shikuwa daria yake mata wuraren 3:00pm yacemata ta tashi tarakashi domin gobe dawuri zai wuce ,sunzo parlour sukayi sallama da Yaya tajuya zata rakashi tayi tuntube tayi ihu sai Muhd ya tarota tafado kanshi yayi hugging dinta yana shafa bayanta sorry princess kinji,aikuwa da sauri yaya ya mike yafice da sauri ranshi a bace. Taraka shi har mota sukayi sallama takoma ciki A parlour ta zauna takunna data din wayarta yayi dai dai da dawowar shi parlour din yasamu guri ya zauna . Wani ihu tayi ta daneshi yace: ke meye haka kinyi haukane Yaya sis Maryam ce ta haihu fha kuma twins kagansu kara manneta yayi a jikinsa kasala ta saukar masa,kedai bansan yaushe zaki girma ba amma ace mutum is 20 har ynz bakiyi hnkl ba,eh naji din! Aikuwa nan ta kirata tace mata sis mezaa saka musu tace sunan iyayenmu daya Zainab daya Ruqayya sai a dng kiransu da Afnan da Afrah kai amma sunan yayi dadi haka suka gama wayar inda take cemata Ai nanda 4 days zasu taho .har zasuyi sallama sis MERAM tace nama manta shi ne har ansa ranarki baki fadamin ba nagode,kai!!!😳waye yafada miki keh? Nima bansaniba ,dan Allah? Wallahi toh aikuwa dai jia sukazo ansa 1 month toh bye bye . **karfe 7:00pm Yaya yatafi dauko zee,bayan yaje yashiga ya duba mommyn tata yabata 10k dazai fito. Suna hanyar komawa ne yace kinci abinci tace naci tunda safe danaje ,banace miki kidaina wasa da abinci ba koh sokike Babyn ya samu matsala kaita girgiza,toh karki kara tace toh. Suna isa parlour taga flask taga ragowar abinci tazuba ta cinye suna parlourn suna hira shikuma yana kallon news Rufaida tafito ta bude flask din ganin bakomai yasa tace kan uba! Waye ya cinyemin abinci? Sorry sis wallahi yunwa nakeji shiyasa naci wallahi baki isa ba saikin dafamin wani ehen garama kisani dakika je can waya hanaki kici koh babu,jikake kauuuu! Fauuuu! Yaya ya dauketa da mari tarike fuskarta ke nanan din ke kika siya eyee nace kekika siya taja da baya tace eh dukda haka mutum bai isa ya hanani cin abinci koya koreniba saboda maita irintasa zaikara mata zee tarikeshi ,Rufaida tace ke sakeshi mana borin kunya yakeyi.tajuya tatafi daki ta kullo tabarsu,shima dakinsa ya nufa. ** wayarta ta jawo taga miss call 2 na Charming prince,taki rashi sunsha hira har wurin 1: 10 am sannan suka kwanta, **** washegari flight din 8:00am yabi saboda family dinshi da friend dinshi Alhassan sunata cemishi yadawo saboda shirin biki.toh yanzu jirginsu yadaga sai *ABUJA*. ***** Toh a daya bangaren ma su maryam sun shirya suna airport,suma sun sauka a naija anyi suna cikin bajinta da girma sosai . Inda Rufaida ma takoma gdn mar�am sunata shiri gyaran jiki ba kakkautawa kayan dazata saka colour 10 daga Dubai Yaya yamusu order . Yau takasance ranar asabar zaa kawo lefen Rufaida,sai Shirye Shirye sukeyi . Misalin karfe 4:00 pm baki suka iso an karbi juna cikin girmamawa ,Kaya sunyi k�au akwati 9 ne nalefe sai 3 nakayan sa rana guda daya na kunshi sai buhun shinkafa 2,buhun gishiri,sugar, lalle,carpet da chew gum da alawa aka Dora 50 k kudin dinki. [2/28, 1:57 PM] Rufaida: An rabu kowa na farin ciki inda suka saka 2 weeks. Shikuwa ango da amininsa ya tattaro �adawo KANO saboda bayasan princess dinshi ta dng yawo babu shi.sai yazamana harta rabon I.v tare suke zuwa kuma a gdn umma yake kwana sun s�aku sosai. *** a bangaren yaya kuwa Sam ya Kasa sukuni,yawani rame. Wani darene zee tasameshi a parlour yayi tagumi tace mishi Yaya kayi hakuri nasani duk Ni �ajawo maka hakan nashiga tsakanin masoya biyu najefa Ku a kunci hakika nasan Allah bazai barniba dan Allah kayafemin kuma itama zan nemi yafiyarta ,dagota yayi yace ba komai baby dama can Allah yarubuta ba matata baceba kinji,murmushi tayi tare da mikewa ta sanya hijab dinta bari na leka gdn maryam naga shirin dasuke. ** Tana fita ta shiga gidan suka gaisa ta karbi su Afnan amara kirjin biki ina amaryar saikata ta fito tsaki taja zata koma maryam takirata zokiji sis rufeey meye Wai karfa kidameni zauna,Kinga dai zee matar yayace Kinga Ai kema yayarkice komai yafaru Ai ya rigada ya wuce kinji tadago a fusace tace eh aidama dole kice ya wuce mana tunda gaki a gdnki cikin farin ciki da wanda kike so da yaranki itama da Wanda take so harda cikinsa , hmmm kinsani sarai irin soyayyar damukayi da Yaya ba irin wadda kukayi baceba koh basai namiki bayanin komai ba tunda ke ganau ce koh,amma aka rabani dashi aka barni da jinya a zuciyata inada kananan shekatu ,ta wagaza mana farincikinmu ta raba tsakanin masoya shi ne kike cewa in yacemata toh wallahi ko mutuwa zatayi bazan yafe mata ba,Tana kaiwa nan ta tashi ta shige daki . Ita kuwa zee Kuka ta kara fashewa dashi,tafadawa Maryam duk yanda sukayi akayi aurensu nan maryam ta kwantar mata da hankali akan eyn sha Allah zata shawo kanta. 💞taku har kullum Rufaida Yusuf. Ku kasance dani donjin Yanda zata kaya . *shin Yaya zata aura?* *koh Muhammad zata aura.* *ya abubuwa suke kasancewa*. 4 comments Ku tuntubeni via my email Deejahlash@gmail.com. 💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 7⃣1⃣ - 7⃣5⃣ *NOTE*:-am so so sorry readers🙏🏽wallahi I was very busy,munyi bikin sister dinane shiyasa bansamu zama ba but sorry for the in convenience komai yazama normal yanzu. *_I wish my beloved sister and her husband long life in there marriage,and I dedicate the whole page to Mr and Mr's Sadeeq._* ****Meyasa zaki zoki fada mata haka bayan na fada miki cewa karki sake kimata wannan magana.kayi hakuri Yaya wallahi bansan haka zata faruba Allah wucewa yayi yakoma mota ya zauna itama bayanshi tabi suka tafi. ****Yaune naga Rufaida ta shirya da skirt da suit baka saitasaka baby hijab fari tayi mutukar kyau sai murna takeyi sosai,wayarta ce tayi kara Tana dauka tace hello sis Maryam nayi fushi yanzu ace zanyi graduation guda ba zakuzo min murna ba kiyi hakuri plxx sis aikine yayi ma brodan naki yawa Yaya Babyn mu toh yananan yadameni Ni na matsu yafito ma kowa ya huta,Kinga kuma daga China zuwa Naija da nisa sosai Allah da sainazo ba komai namiki uzuri for our baby's sake,Wai Rufaida har yanzu banji kina cewa mun kusa musha bikiba ,hmmm sis Wai bantaba baki labarin Muhammad ba,tabb an barki a baya toh next month ma zaa kawo gaisuwa,kai haba kina nufin iyayensa zasuzo,eh mana tabbb namana murna,OK sis bari nawuce kar in makara Tana fitowa taga kowa ya shirya ita ake jira harda Yaya da matarsa Zainab. Toh bamu muka dawo ba saida yamma lis tayi kowa ya shiga daki kafin ya watsa ruwa Zainab ce da Yaya suke parlour. Tana fitowa tasamu three quarter jeans da yar top tasaka tafito parlour Tana ganinsu ta wucesu ta dakko ice cream a fridge tadawo ta zauna ta kunna zee world,sakkowa umma tayi tace wannan karan yayi yawa MAMANA a rageshi kai dan Allah umma bafa namaji zaki kashe ta yanzu aikuwa bashiri tarage volume din. Ahaha zee kinata zaune anan kuma ko abinci baki Ciba koh wallahi umma Ni danwake nakeson cima toh ke Rufaida in kin karasa kitashi kisa mamata Dan waken nan,yaushene tafiyarta Ku kaikuma dama gobe ne umma toh shi kenan itama Rufaida gobe zata taho can gidan naka Ni bari na hau wa da babanku abincinsa ,aikuwa Tana hawa Yaya yace ke bakiji me umma taceba tace saika maimaita min tukunna kije ki dorawa zee abinci,mikewa tayi tace aikuwa sai dai in kartaci wallahi Allah dan tayi kadan namata girki. Da kallo suka bita su duka shikuwa a zuciyarshi cewa yake ohh Babyna har yanzu tananan da wannan halin nata na fitina kuma sai wani kara kyau take ohh Allah kacikamin burina ka mallakamin ita a matsayin matata. Ajiyar zucia ya sauke yace wa zee tashi muwuce tace bamuyiwa umma sallama bah yace kibari zankirata a waya,dai dai zasu fita ne Rufaida tafito parlour tana waya haba swt bae karkamin haka kasan in ban ganka ba zuciya ta zata iya bugawa ,Ai baisan Sanda yaja zee suka fice ba saboda yanda yakejin zuciyarsa na bugawa. *****Trolley nagani guda biyu manya da kit na kayan kwalliya tafito dasu tasaka a boot umma tace saikace mai kaura sukayi daria tamata Allah ya kiyaye hanya kuma banda rashin kunya ta amsa da toh. ***** yau yakama ranar Alhamis kwanan Rufaida uku a gidan Yaya kullum batada aiki saidai zee ta girka ta kaimata daki bata tayata komai saidai gyaran dakin datake ciki,yau ma tafito dawasu arnan Kaya tazo tace Wai har yanzu baki gama abinci baneba wallahi nabashi duk jikina ba dadi hmmm kekika sani dai daki ta koma ta dauko hijab dinta da key din mota taje tayo take away harta wuce tadawo ta ajje mata guda daya,nagode ki godewa Allah mtsww!!!! tawuce. ****Ranar Asabar ce yau zee kanta tayi mamaki dan Rufaida tagani tazage ta gyare ko ina sai kamshi yakeyi zee tace sannu da aiki ta amsa da yawwa, amma kunshinki yamin kyau a ina kikayi basaniba Ni karki cinyeni danye.tagama tsaf taje tayi wanka tasaka hijab ta dauki key tace mata naje kasuwa toh inkinga agwaluma kisiyomin ke kika aikeni kije da kanki kisiyo. Tayi siyyayya sosai su carrot,cabbage, green Bean's, green pepper etc. Harzata tafi taga mai agwaluma tasiyawa Zainab. Tana zuwa gida Tamika mata bata jira me zata ceba tawuce kitchen tagama kammala komai wurin 2:30pm takoma daki tayi sabon wanka tafito ta mulke ko ina na jikinta da turare ta zauna gaban mirror tazana kanta da kwalliya Tana gamawa tace woow ta bude drawer din dakin ta duba wani material dinta da umma ta dino mata a Dubai normal Bubu ce tasha stone work tasakata tasamu Vail tayi daurin tauban sannan tasaka pink necklace da shoe da purser dinta,takara feshe turare ganin 3:37pm tayi yasa ta dauki key dinta da sauri sai airport Tana zuwa ta tuna bata taba ganinshiba duk soyayyar dauke saidai a picture,saiga Ki ranshi yashigo yacemata kijuyo Tana juyowa saida tasaki mukullin Motar saboda yanda ta ganshi.😳 Toh fha kubiyoni donjin *wa Rufaida ta gani?* *Yaya kamarshi take ?* 💞taku har kullum Rufaida Yusuf . 4 Comments Ku tuntubeni ta email dina Deejahlash@gmail.com 💘🌹💃🏽RUFAIDAH💃🏽🌹💘 *_Written by Rufaida Yusuf_* 7⃣6⃣ - 8⃣0⃣ *I dedicate this page to Ol my fans and readers.* *Ina kuma gaida Khulud,Maman Khalid,Teemah luv,Aysha WAKILI, Ya MERAM(sis),Anty Zahrau,da duk wasu masoyana.* ***Sunkuyawa yayi ya dakko mata,yayi waving hannunshi yace kallon ya isa haka,bani key din dan naga alamar bazaki iya driving dinba murmushi tayi toh suna hanya amma ita duk ta shagaltu da kallon shi Tana fadin hakika Allah yayi halitta anan dan bantaba ganin cute man irin wannan bah kallon ya isa haka charming princess u should show me the way to your home inba sokike mu bata ba,a haka har suka iso gidan. *******❤****❤****** *WAYE MUHAMMAD* Muhammad da daya tilo a gurin Alhaji SANDA ibraheem wani shahararren dan kasuwane .Mahaifiyarshi Fateema uwar kwarai matar tanada Hali sosai. Sun bashi ilmi na boko dana addini Muhammad yarone mai kimanin shekaru 29 mai matsakaicin tsawo da matsakaicin jiki he's actually not white colour dinshi kamar irin black american dinnan ne daka ganshi zakasan she's ajebota kuma mahaifiyarshi shuwa ce shiyasa yayi masifar haduwa. Wannan kenan. ***Suna shiga cikin gidan main parlour din gidan ta kaishi yasamu ya huta suna yin tsaftatacciyar soyyayyarsu haka harya gama cin abincin,Zainab tafito zata wuce yayi saurin saukowa ya gaisheta ahah Rufaida kice surikin namune yazo tace eh Ai sai ki fada min toh Ai gashi kin sani sunyi hira sosai because gayen yanada saurin sabo da mutane . Sun gama wuraren maghriba yace mata suzo su wuce gidansu yaje wurin su umma da baba,dama sunsan da zuwanshi. Ta janyo Vail dinta tace Muje yace kedawa tace kaimana yace Nidai bazan fita dake a haka ba Allah saidai kinemo hijab ganin ya bata Raine yasata dakko hijab din Tana zuwa ta ganshi a front sit tace Yaya wazai driving din kemana tabude ta shiga suna tafe suna hira suna isa aka budemata gate tashiga ta yi masa iso yana zuwa yace habawa mamana kinji yadda nagaji kuwa tace ai da son ya hanya lafia lao mamana, Ai munyi waya da hajiar taku dazu .Allah sarki.nan hira da barke har baba yazo yasameshi .har wurin 9:00pm sannan Baba yace masa a ina zai sauka yace masa anan gidan toh shikenan katashi ka maidata kafin kadawo maman taka ta gyara maka dakin koh. Yakawota har kofar gidan yafito toh saida safe charming princess tace toh dan Jan hijab dinta yayi tajuyo yabude hannayensa tashige yayi hugging dinta sosai I will miss u bae will miss u too .sai da safe tashige gida. **Tana zuwa parlour taga Yaya da zee akanshi yana kissing nata sosai tsaki taja tace aikin banza kawai,sai sannan hankalinsu yakawo .ke baki da hankali zaki shigowa mutane gida ba sallama bata tsayaba tace Kodai bamuda hankali,ya yunkura zai tashi zee tarikeshi tayi hanyar dakinta dashi. Shikuwa yana komawa gida ya kira mamanshi sukayi waya da ita suna gamawa yakira gimbiyar tashi suka sha soyayyarsu har wuraren asuba sannan suka kwanta . *** washegari tashirya cikin laffaya pink and purple tai simple makeup tayi kyau karshe Tana fitowa taga zee tajera breakfast akan dining Tana zuwa ta debe kusan rabi taci tabarmata mata a wurin batare da tasan zee taje gida tun safeba sai Yaya kadai a gidan. * yana fitowa yayi gurin dining din yazauna kee Waye zai daukemiki plate din dakika ci abinci eyeee yadaka mata tsawa.nima bansaniba tace yarabu da ita harya kare breakfast dinsa yatashi yakai plates din yanufo gurin da take saurin mikewa tayi yariko ta tabaya ya juyota saiyaji abinda yadade baiji ba kasakeni Yaya meye haka janyota yayi tafada kanshi yakamo bakinta yasaka a nashi yafara kissing dinta sosai tsaiwa ta gagareshi suka fada kujera da kyar tasamu ya saketa tace Allah ya isa mugu azzalumi kawai karar wayarta ne ya sa ta dakko da sauri hello prince naam princess ya kike lafia lao zanzo anjima toh saikazo hartakusa daki yacemata ke dan ubanki Waye ya kiraki tace miji nane kuma badai ubana ba tayi saurin shigewa daki........ 💞Taku har kullum Rufaida Yusuf. 4 comment Ku tuntubeni via my email Deejahlash@gmail.com [3/1, 6:45 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH*💃🏽🌹💘 *written by Rufaida Yusuf*. 8⃣5⃣ - 9⃣0⃣ ***I dedicate dis page to d lovers of this book "Rufaida" thank you 4 Ol ur love and concerns u show to me. Ina gaisheku kafitanin masoya wannan littafin musamman mah Ramcyy da ma kowa da kowa . *** *Tuesday morning* *** ......Muhammad ne yakira Rufaida a waya yace mata ya iso yana kofar gida,kai bazaka shigo Ku gaisa da sis Maryam dinba eh kibari in mun dawo saina shiga mu gaisa toh tace. Yanzu sai ina ? Eh zamu koma hotoro mu dau Beebah sannan sai muwuce wurin gyaran jikin,kefa kikace kunshi zaayi malama toh ba' a gurin akeyin komai bah naji to�.hannunsa yasaka ya kunna disk din dake playing na sudais cikin suratul ankabut. Ango kasha kamshi,haba habeebah kamshi ba yanzu bama Ai koh pretty yafada yana kallonta tace kukuka sani dai. Ya saukesu habeebah tayi saurin shigewa, yace Rufeey yaushe zan dawo na daukeku? In mun kusa agamawa Zan kiraka kuma yau a gurin mama zan kwana( maman Muhd) kallonta yake baice mata komai bah har sai data hure masa ido wannan kallon fha,wallahi namatsu a daura mana aurene saboda ina ji a jikina kamar wani zai kwacemin ke rike hannunshi tayi tace waya fada maka mah aini takace har abada,toh babyna sai na dawo . *** tashiga ciki kafin 5 an kammala musu tayi kyau harta Gaji yana zuwa yace kai baby wannan Ai saikisa in suma Ai,rufe idotayi kai wane irin suma kuma ? Haka suka karasa suka ajje habeeba anata wasa da daria. Suna zuwa gidan sis maryam ya shiga suka gaisa itakuma ta tattara sauran kayanta suka wuce. Suna zuwa gida su tadda umma a parlour ta wanke kunshinta,wooow!!!! Muhammad yayi exclaiming amma ummana Kinga yanda kikayi kyau kuwa,daria suka saka tace kaga jai'ri. Sun gama cin abinci suka cewa umma zasu tafi tace kekuma ina zaki tace a can zan kwana,kaga iskanci wuce kafin in makeki naji toh Ai Zan raka shi koh? Yayi wa umma sallaa suka wuce a waje saida suka dan jima sannan sukayi sallama. Tana shigo gida yan biki suna ta yimusu tsiya Wai basu taba ganin irin wannan masoyan bah. Yana isa gida yasamu hajiyarsu da Alhajinsu a parlour suna dan taba hira sannan dad yace mishi babana kanashan maganin ciwon cikin nan koh? Eh inasha.sai da safenku toh Allah yatashemu Lafia. Bayan yashiga daki ya kwanta ya janyo wayarshi yakira princess dinshi sukasha waya sannan sukayi sallama. *** *Wednesday Morning* *** [3/1, 9:10 PM] Rufaida: Washegari da sassafe yakama laraba kuma ranar da zaa fara gabatar da events din bikin Rufaida saboda iyayenshi sun ci burin bikin saboda kowanne shi ne dan fari a gidansu. Sai nine ta farka ta tarar har sis Mary da Beebah da zee duk sunzo,ta mike tayi brush tadawo suka miko mata tsumin da aka saba bata,tace gaskia Ni abin nan yafara isata,daria suka mata haba amaryarmu ci maza itama dariar tayi suna ci suna hira. Karfe uku tafito a wanka ta zauna a gefen mirror tashafa mai Tana kallon irin fresh din datayi ,tagama tasaka kayanta,dama Lucy aka gayyato don yimata kwalliyar bikin duka.anfara yimata kwalliya aka gama after asr ,habawa tuni kowa ya rude don kyaun da tayi tasaka code fari fat anmata dinkin buba Riga da zani sai Tasa golden head,shoe purse. Ango ya iso wuraren five tunda kamu ne shima farin shadda ce tasha golden aiki a jiki. Sunyi kyau karshen kyau yanata kallonta har suka isa hall . tuni wuri ya rude komai cikin tsari suka isa gurin zamansu . An gayyaci mummy Mrs karaye(maman hauwa kawar rufeey) ta bude hankali addua tareda musu fatan zaman lafia. Daganan aka kirawo babbar kawar amarya Beebah tazo tabada tarihin amarya da kuma abokin ango Alhassan,sun koma sun zauna itada shi akan high table gefen ango da amarya nace har sun dinke abinsu. An gayyaci iyayen ango da amarya inda aka musu kara sunsha liki Muhammad yariko hannun Rufaida suka sakko daga kan stage,suka dinga likama iya�en nasu kudi suma suna lika musu,bayan iyaye sun koma ango da amarya suka dinga rawa ana musu liki. A takaice dai biki ya kayatar inda kowa ya baje yana farin ciki da kuma fatan A�lah �a kaimu gobe . Bayan ya sauketa a gida sunyi sallama ta shiga gida a gajia,kayan ta cire tayi wanka ta saka na bacci tafito taci abinci takoma daki,tayiwa Pri�ce nata text message sannan ta kwanta tayi bacci. Yau ya kasance Thursday anyi bridal shower amarya ta shirya c�kin as� gown ango ma ash suit yasaka sunyi kyau karshen fada . an kuma gudanar da komai lafia da kwanciyar hankali. .*** *Friday* *** Yau amaryar tamu sai 8 ta shirya cikin maroon din gow� da yellow. Ta dau wayarta takira shi ya dauka hel�o gimbia ta nataho nasha maganine shi ne nasamu nakwanta bacci ya daukeni,ohh�!! Sorry bae Wai yaushe zaka daina wannan ciwon cikin? Soon bae Ai gobe ne daurin auren fha kuma danaji duminki Ai shi kenan kajika kaikuma,sai anjima saika iso. Wuri yayi wuri kuma programme din yau yafi na kullum dadi da shiryawa. Sun koma sun zauna yace bae cikina tace ka daure gobene fha ta daga mishi gira . An kirawo su filin ne sai ga �aya da zee sun shigo suka dng barin kudi ,Rufaida ta lura da yanda ya rame sosai ta tabe bakinta. Muhammad kuwa juyo da ita yayi yai hugging dinta tuni wuri ya dinke da tafi👏🏽👏🏽👏🏽👏🏽shikuwa Yaya yagane dashi yake aikuwa ranshi ya baci sosai dan gurin yabari baki daya . ****Antashi yakaita har gida zata fita yace banason rabuwa dake tace kajika kaikuma,bayan sunyi sallama hartakai bakin gate yace Rufaida tayi saurin juyowa saboda bai taba kiranta da haka ba,yace I Will miss you,tadawo tace me too tare da manna mishi kiss a forehead dinsa.tashige yabita da kallo. Alhassan dake dakin Muhammad a kwance yace ango sai yanzu murmushi yayi suka fara hirar bikin dakuma gobe daurin aure. Cikin darene bayan kowa yayi bacci yaji cikin shi yana mishi ciwo yasamu yasha maganinsa amma sai yaji tamkar kara masa ciwon akeyi,ya lallaba yataso Alhassan aikuwa baa bata lokaciba duka yan gidan suka tashi anwuce dashi asibiti inda sai wurin asuba aka samu ciwon ya lafa ana idarwa alhajinsu ya kirawo baban rufeey yasanar masa yanada addua yace eyn sha Allah dagari ya waye zasu zo wu duba shi. Mutane nata shirin daurin aure inda tuni waliyyan both side sunzo baba yacewa umma ta leka dakin rufeey tacemata tazo suje asibitin su dawo kafin a daura auren tunda ance kawai a daura koba angon . A kitchen tasameta tace ke kuma mekike yi tace wai farfesun hanta nayi mishi saboda nasan yanaso,toh maza mu wuce. Suna isa asibitin suka tarar ciwon yakara tasar mishi antafi kiran likita,da gudu Rufaida taka rasa gaban gadon tareda rikoshi MUHD sannu ya gyada mata kai Tana Kuka shima yanayi yace baby shine kikaki zuwa tun dazu koh kayi hakuri kaji abu natsaya girka maka,kiyi hakuri kema kinji nasan ban kyauta miki ba dakayime?a dai dai nan likitan yashigo shikuma ya rike hannun Rufaidan yayi wani salati yakoma ya kwanta,da gudu suka karaso kanshi itama cewa tai MUHD bacci kakeji ne Innanillahi wa inna ilahir rajuun !!!! Cewar iyayen,meyafaru ta kalle su Allah yayi maka rahama MUHD Allah yasa ka huta cewar mama. Aikuwa Rufaida ta mike tsaye kusa dashi tabuga wani uban kara tace wallahi karya kukemin na rantse da Allah MUHD bazai taba mutuwa yabarni Ni kadai ba habawa aikuwa nan tafara jijjigashi Tana fadin katashi mana Kafada musu jiya kacemin yau zaa daura mana aure.habawa kowa dayake gurin ya zubda hawaye ganin Tana kokarin zaucewa yasa aka rirriqeta akasakata a mota inda aka dauki MUHD shima a wata Motar daban gidansu suka wuce. Tun a mota tasuma har aka gama mishi wanka bata farfado ba ,an hadashi anfito dashi compound zaa masa sallah ta farfado aikuwa waje ta arce saikan gawar Tana jijjigashi Tana ta sambatu da kyar aka kwaceta akayi ciki da ita haka take yini Tana kwana Kuka bata cin abinci bare asa ran warware aka hana kowa yayi mata gaisuwar. .toh. Fha. Kaka kara kaka!!!! Taku har kullum Rufaida Yusuf . Comments via my email Deejahlash@gmail.com [3/3, 6:24 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 9⃣5⃣ - 1⃣0⃣0⃣ ***Am so so sorry readers,kunjini kwana biu shiru koh?? Is due to some issues.but am sorry. I dedicate dis un forgettable page to you👉🏽yes I mean you *Ammla* you are the 1 dat make me do it,you are d one dat put d courage in me.Tnk u and I will never 4get ur kindness. *I love you*👉🏽Ammla. ***Kwanci tashi asarar mai rai,yaune bakwai din Muhammad. Su uku ne a dakin ,sis Maryam tace bari na mika kwanikannan,ta bar Rufaida da Habeebah. Bayan sun shigo tare da zee sunyi gaisuwa sai yake tambayar Maryam ina Rufaida tace Ango Tana daki yayi murmushi ya shige. Da sallama yashiga dakin yamusu gaisuwa Habeebah ce ta amsa. Bayan tafitane Rufaida tayi kokarin janyo hijab dinta tasanya saboda rigar baccin datake sanye a jikinta koh bra babu yayi saurin rike wa.meye HK kasakemin hijab tana kokarin yin Kuka kul tayi Kuka . Nan yashiga yimata nasiha mai shiga jiki,yana kaiwa aya tafashe dawani matsanancin Kuka ta rungumeshi Yaya narasa masoyi na gaskia a rayuwata shi ne yadawo min da farin cikina lokacin da kowa Ya gujene,shi ne ....kafin ta karasa yazare mata hijabin jikinta yasanya bakin, nashi tana kokarin kwacewa Amma ba dama saida jikinta yayi sanyi sannan ya kyaleta . A ranar suka bar gidansu Muhammad suka koma gida,ya zamana bata da aiki sai kuka . Kullum Yaya ne zaizo yasata a gaba har saita ci abinci . Bayan two weeks su Maryam sukazo sukayi musu sallama akan gobe zasu koma,inda Rufaida tabi Maryam din gidanta tace mata saita kaisu airport din. Da daddare bayan Yaya da zee sunzo sun koma gidansu ne Maryam tashigo dakin da Rufaidan take tace: sis waike tsumin da aka baki baya damunki? Toh inma yana damuna ya zanyi? Dama Inaso muyi magananta inajinki,sis nasanki da tawakkali Allah yabaki domin nasan Wanda zai iya irin juriyar da kikayi kadanne wallahi,yanzu zan fada miki wani abune Wanda bansan yanda zaki karbeshiba,ta mike tsaye tayi hanyar waje,Malama baki fadamin ba zaki wani tafi itama ta mike,dama tun ranar daurin aurene da Muhd yarasu aka daura aurenki da Yaya Ai komawa tayi ta zauna. Ba abinda take tunawa irin rayuwarsu da Muhammad,ganin bazai kaitaba yasa ta je ta dauro alwala ta dauko Quran dinta tana karantawa har bacci ya dauketa. [3/3, 9:00 PM] Rufaida: *Washegari* Tunda asuba tayi basu koma ba har zee tashigo saidai Yaya yahanata yin komai saboda cikin ta,ita kuwa Rufaida ko a jikinta chatting dinta take tayi. Bayan sungama shiryawa ne suka fito aka kulle gidan aka bawa Yaya key din. Yashiga gidanshi ya dauko Prado dinshi saboda ta ishesu . Yaya ke driving zee a gaba da afnan a hannunta a baya Kuma Jambros,Maryam a tsakiya sai Rufaida da afrah a hannunta . Suna tafe anata hira Rufaida dai BT sa bakiba. Ta mirror Yaya ya kalli su Jambros,kai waiku bayin Allah bakwa gajia da love Kubari sai kun hau aeroplane mana ,daria Jambros yayi yace Gara ni guda daya ce kaifa har biyu GA zee GA Rufeey. Allah yakiyaye karka kara cemin matarsa. Bayan sun kaisu saida suka GA tashinsu sannan suka juyo sun biya ta gidansu Yaya sannan suka wuce gidan umma. Suna isa taje ta gaishe da umma sannan taje dakinta tacire doguwar rigar jikinta tabar 3 quarter da vest tai alwala tana jiran time din sallah yayi tadan kwanta da wayanta a gefe tanajin suratul baqara. Ta manta bata rufe kofa ba Kuma akwai console a parlour Wanda yake kallo mudubin dakinta yana kallon abinda take batare da yasan itama zee ta Ankara ba. Zee tahau sama kenan ,ya juya ya shiga dakin yana zuwa yahau kan gadon nata ya juyo da ita yahada da kirjinsa zatayi maganar yasaka bakinsa a nata wani deep kiss yake bata yakai daya hannun kan breast dinta yana wasa dasu ,ya shiga duniyar da bai taba jinsa ba ,cizon da ta mishi ne yasashi sakinta tace malam saikaje ka rarrashi matar ka donta ganka. Hmmm yaga zee a parlour tayi tagumi yawuceta ya haye sama yashawo kan umma akan tabashi Rufaida sutafi da ita tacemasa in yaje yadawo sai su tafi tare . Yana fita umma ta janyo wayarta tafawa mama zainab . Aikuwa baa dauki lokaci ba tazo suka hau hadeta bayan laasar tayi wanka ta shirya cikin swiss lace aka doramata alkyabba . Kuka tasaka ba Wanda ya fadomata illa Muhammad. Baba ya sakko daga sama yahadasu ita da zee yamusu fada sosai ,kafin yagama Yaya yashigo bayan ya kara hadasu yamusu fada sannan yacewa su yayansu tafi shi zai kawota . Baba yakaita shida umma. Parlour biyu ne daya nata daya nashi sai kuma dakuna 2 nakowa.hakama part din zee yake abinda yarabasu kuma katon parlour ne a tsakiya. Bayan sun tafi bayan tayi shafai da wutiri ta shiga toilet tai wanka ta chanza kayan jikinta,taji an bude kofar tana juyawa taga zee ce ,tace lafia Malama zaki shigowa mutane daki ba sallama tace kiyi hakuri dama nace kizo Muje central parlour muci abinci,banajin yunwa nace . Toh sai da safe ta fita . Tana fita kuwa ta murda key din kofar tayi adduar kwanciya bacci ta kwanta. Shikuwa bangaren Yaya yanata rawar kafa yau muradinsa a dunia yacika domin ya mallaki abinda yafiso a dunia . Yana isowa gida yashigo central parlour ya shiga part din zee tayi welcoming nashi suka taba hira sannan yashiga dakinshi na part dinta ya yi wanka ya sanya jallabiya sukayi sallama ya fito . a central parlour ya dauki kajin daya siyo mata har yana tuntube saidai kash yana zuwa dai dai kofar ta yaji a rufe dakin nata yajuya ya shiga kitchen dinta yasanya kajin a fridge yafito dakinsa ya shiga yayi alwala sannan yahaye kan gado . Tunani yadinga yi na rayuwarsu yaji ba dadi yace duk mahaifiyar zee ce sila wacce ta Dade da rasuwa,lallai bai taba jin yana shaawar zee ba saidai kawai saboda yasan tana sonshi yake dannewa Amma yasani iya Rufaida ce kadai mace a idonshi. Hmmmm Allah yabani ikon adalchi a haka bacci ya daukeshi. Yana farkawa da asuba yayi alwala ya fita part din zee yatarar tana sallah ,yawuce masallaci. 💞 Taku har kullum Rufaida Yusuf. 4 comments Ku tuntubeni via my email deejahlash@gmail.com [3/5, 12:34 PM] Rufaida: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf.. 1⃣0⃣0⃣ - 1⃣0⃣5⃣ Hy!! Readers nasan zakujini kwana biyu shiru,gaskia ina busy ne shiyasa bana samun damar yin typing ko kuma typing kadan. **** *Innanillahi wa inna ilahir rajuun " Kullu nafsin zaikatil Yauma".Allah ya Rahamsheka sweet uncle may your gentle soul rest in peace** ** Yana dawowa daga masallaci ya je dakin Rufaida yana turawa yaga tana karatu ,yajuya ya koma dakinshi. Itama tana gamawa takoma bacci . Wuraren 9: 00 am zee tagama hada break fast ta jera a dining din centre parlour tashiga part din Rufaida taje dakin Yaya yayi dai dai da fitowarsa,ya akayi maman baby lafia lao,dama Nagama abincine nace Bari nataso Ku.Owk ina parlour jeki dakin taki tasota toh. Tana zuwa tamurda kofar tareda sallama tsaya wa tayi tace ohhh Allah yayi halitta anan tubarakallahu,dama wata fitinanniyar sleeping dress ce a jikinta. Tana karasa wa gefen gadon tadan bubbuga gadon,salati takeyi tana mika.tana juyowa suka hada ido, menene kuma kika shigomin daki? Dama Yaya yace a taso Ki muci abinci.naji jeki Malama. Tana tashi tayi brush Tasa hula akanta tafita a haka. [3/5, 1:06 PM] Rufaida: Yana ganinta yaji wani shock tun daga saman kanshi har kafafunshi,tsaf zee ta lura dashi duk da taji haushi ba yanda zatayi. Tana isowa ta tafa hannayenta lafia malamai kuke kallona haka kamar zaku cinyeni. Ke da saanki anan ne,nima bansaniba. Toh kisamu wuri Ki zauna. Suna cin abinci tana chatting,Beebah take cewa ke Ai kinsan dai dai nake dasu kuma sai ciwon zucia yakama wannan matar tashi cox ni tashi ce ni kadai. Malama abinci kike ci ko chatting banson iskanci fha.toh ni Yaya fha dan Allah ba dadi abincin. Banson sakarci kije Ki girka naki. Tafara hawaye meye haka kuma yafada yana matsowa kusa da ita ya durkusa Ya�a ni shawarma,da safen nan😳eh . Toh shikenan bari insamo miki yanata rawar jiki . Zee kuwa tuni takai daki don wani zafi datakeji a ranta.. Ita dai Rufaida tana parlour yazo ya sameta ya bata shawarmar,shikenan nan koh? Eh . Zee central parlour ta dawo ta kunna Am magic Hausa tana kallo,Rufaida tazo tasameta a Wurin ta zauna,tayi wanka tasaka wata half gown iya gwiwa. Ya fito daga part din Rufaida cikin brown din shadda yayi kyau yace musu zai fita �adawo. Allah yatsare inji zee,Ameen maman baby. Haryakai bakin kofa da gudu Rufaida takarasa gurinsa tayi hugging dinshi sosai tafara Kuka ,ya dagota menene kuma Babyn Yaya?? Toh ba Anty zee bace ta taki ta kaimin zee world bah kuma Inaso ingani .kinji rigima koh toh kije parlour dinki Ki kunna mana a' a ni anan nakeso. Aa plz kije taki mana ,sai dai in itama zata koma nata eh naji .tun kafin su karasa tabar parlourn. [3/5, 1:29 PM] Rufaida: Bayan yadawo sunci abinci zee na kujerar gefenshi shikuma yana 2 sitter a zaune yana kallon news . Itakuma Rufaida ta fito daga wanka tashafa colakca a jikinta tasanya wata rigar bacci shimi ce sai kuma gajeren wando,sai taga abu yana tashi kamar kuda .tanajuyawa taga fara ce ta kwalla kara tafito da gudu. Menene yafaru tafada kanshi tana nuna daki menene wai?? Yaya fa..fara ce,mtsw waike yaushe zaki daina tsoron wannan abar? Nidai kaje ka fitar min ita.yatashj ta kalli zee ta harara. Saigashi yafito da ita ya bude kofa ya wullar da ita . Yadawo ya zauna yacigaba da kallon news dinsa tamatso tahaye kan cinyarsa tashige cikin jikinsa Yaya kasan me ,Aa menene baby bacci nakeji toh kije Ki kwanta tabdi wallahi a dakinka zan kwanta fha .toh naji kibari in raka antynki tukunna Muje mu rakata tashi ANTY zee mai katon ciki,tamike tana murmushin yake.Suna zuwa takwanta yarufeta zai mata kiss a goshi Rufaida tarike shi tamata tajashi suka fita..... Toh haka rayuwa ta cigaba da kasancewa a gidan kullum saita batawa zee rai.saidai intaje daki tai kukanta saboda tasani ita ta siya da kudinta. 💞💞Taku har kullum Rufaida Yusuf . 4 comments Ku tuntubeni via my email Deejahlash@gmail.com [3/8, 7:39 AM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 1⃣0⃣5⃣ - 1⃣1⃣0⃣ **** *I dedicate dis page to all d groups dat love my novels and all other's like ;Rufaida novels,Seemah luv novels,Aysha wakili novels,Sadnaf novels,New ramcy,asykhaleel dama Saura baki daya. Ina kuma Baku hakurin rashin typing dina kwana biyu,banajin dadine kuma network yana dan bani matsala.nagode . *washegari*. Da rana lokacin yaya yafita aiki zee ta iske Rufaida a parlour . Ina kwana Rufaida, daban kwana ba zaki ganni.tasami guri ta zauna tace dan Allah kiyafemin nasani na cancanci hakan amma kidubi Allah kiyafemin wallahi isn't my fault ta fashe da kuka ,tashi Rufaida tayi ta dawo kusa da ita kiyi shiru ba komai na yafe . Amma nifa shishigi ne banaso kinji, naji sis.Yawwa bari in Dora girki Aa kibari da wannan katon cikin zaki wani ce zaki Dora girki. [3/8, 4:37 PM] Rufaidah: Matsa nawuce ranar ita ta girka musu abinci,bayan ya dawo yaga Suna hirarsu ba laifi yaji dadi ba kadan ba. Yana gamawa yatarasu yamusu fada sannan yace daga yau zai fara kwana bibbiyu a dakin kowacce suka amsa da toh. Bayan ya raka Rufaida daki ya kwantar da ita ya koma gurin zee. Yana zuwa dama a matse yake sunyi nisa a romance kawai Rufaida ta turo kofar dakin yajuyo bako Riga a jikinshi yace ke bakida hankali zaki shigowa mutane daki da daddare eyye? Yaya dan Allah kayi hakuri Tafashe da Kuka ,meya faru toh ni tsoro nakeji bazan iya kwana ni kadai ba. Hmmm zee tace kawai.toh dauko blanket kizo Ki shimfida anan Kasa kisa pillow Ki kwanta kinji.tafita zee yafashe da Ku�a kiyi hakuri kinji Kinga yarinya ce koh. Tana shigowa ta chanza kayanta zuwa wata Riga inba ka lura bama zakace akwai Riga ajikinta ta kwanta ta �u�a musu baya . Zee kuwa bakin ciki ya isheta da kyar tasamu bacci ya dauketa. Aikuwa tana bacci ya sakko ya janyota yasata a kirjinsa aikuwa takara shigewa sosai ahaka sukayi bacci ranar . Washegari da Asuba zee ce tafara farkawa taga Yaya shida Rufaida jitayi kamar ta kashesu [3/8, 5:12 PM] Rufaidah� Bayan Rufaida tatashi dakinta ta wuce tayi wanka tayi sallah . Tafito tayimusu breakfast sa�nan takirawosu,bayan sun fito ta gaishesu. Zai fita suka �imishi addua ya wuce. *misalin karfe 1:00pm* Rufaida tagama girki tazuba a f�ask. tashirya cikin maroon din atamfa da touch din yellow. Takomo parlour ta zauna,zee ta hango Tana rarrafowa ta tashi da sauri Anty zee meya faru? Tace Ki kaini asibiti. Dakinta taje da gudu tasamo musu mayafai ta dawo parlour,key din Benz tafara gani ta dauka ta rike zee suka fita gudu suke yi sosai harta iso da ita Alamin special�st hospital.Suna s�igowa ta Nemo nurses taga suna nufar daki me mutane tsawa ta daka musu take her to the private room. Bayan nurses da doctor sun rufa a kanta sannan tada� fito waje takira Yaya tafara Kuka Yaya kazo asibiti ANTY zee zata haihu toh yi shiru bae ganinan. Mota ta nufa takoma gida tahado Kaya cikin trolley ta Debi kayan tea da abincin duk ta sanyasu a basket. Hanyar gidansu yaya ta nufa tana zuwa tafadawa hajia maiyake faruwa suka ziro hijab ita da bilkisu suka fito sun isa asibitin sukaga yaya shida umma sun iso takarasa kusa da Yaya ta haihu gyada mata kai yayi . Haka ta yini tana nakuda ba labari . Aka bukace shi daya sa hannu amata c.s yasaka Rufaida kuwa ranar kamar itace mai haihuwar sai Kuka take yi yana bata hakuri. After isha prayer aka gama aikin aka Ciro yarinya mace amma ba rai sanadiyyar wahalar da tasha aka turo mai jego Rufaida ta bisu Suna zuwa tace Sannu ANTY zee Yawwa sis kin warke gyada mata kai tayi.umma da hajiyansu Yaya sun koma gida daga Yaya sai RUFEEY. Lokacin sallah yawuce kuje kuyi toh,rufeey ta shiga toilet shikuma Yaya yafita waje yayi sallah. Wata muguwar ishiri ruwa zee takeji tadan kalli gefenta taga maltina mai sanyi ta janyo ta bude ta hau sha sai gwangwanin ta ajje Ai kafin minti ta birkice ta buga wani ihu.da gudu Rufaida ta fito yayi dai dai da shigowar Yaya .subhanallahi ANTY meyasa kika dan Allah zee tace Rufaida kiyafemin nayafe miki zee Amma ba mutuwa zakiyi ba Yaya ya karaso shima hawayenne a idonsa yace la'ila ha illallahu Muhammad rasulillahi(saw) aikuwa tahau. Ihu tanafa can ta sake shi yakoma ya zauna akan kujerar yace Allah yayi miki rahama hakika nayi rashin mace ta gari mai hakuri halinki nagari yabiki. Aikuwa Rufaida najin haka ta kwalla kara. Sun tafi da zee inda yabukaci Ayi mata wanka a gidansa kafin yakai yaga harsu hajiyansa da sauran mutane anzo tayasu kwana Ai Rufaida tana zuwa ta zauna sai hawaye kawai takeyi. A Daren hada ruwan wanka anzo a parlourn zaa mata wanka Yaya na zaune Rufaida a gefenshi har aka gama taga da gaske ansata a likkafani ta daka tsalle saigefenta ANTY zee dan Allah Ki tashi wayyo na shiga uku. Aka janyeta aikuwa ta sume sai wuraren Asuba ta farfado tace ina ANTY zee aka yimata nasiha . Karfe takwas aka ce Yaya ya rako Rufaida suyi sallama aitanazuwa tanaa magana kamar ta zare tace: Allah yamiki rahama Zainab ya kai haske kabarinki,annabi yasan da zuwanki Zainab halinki nagari yabiki Zainab Allah ya gafarta miki Allah ya rahamsheki Allah yazama gatanki,Annabi yazama shaidarki. Ganin zata fara sako aka koma da ita ciki. Sukaje suka kaifa gidan ta na gsky ita da yarta. After a week Amma naga haryanzu ana ta fama da rufeey dan duk ta chanza. *rayuwa kenan* *Sorry 4 d short typing banajin dadine* Taku har kullum Rufaida Yusuf. .4 comments Ku tuntube ni via my email deejahlash@gmail.com [3/8, 7:39 AM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 RUFAIDAH 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 1⃣0⃣5⃣ - 1⃣1⃣0⃣ **** *I dedicate dis page to all d groups dat love my novels and all other's like ;Rufaida novels,Seemah luv novels,Aysha wakili novels,Sadnaf novels,New ramcy,asykhaleel dama Saura baki daya. Ina kuma Baku hakurin rashin typing dina kwana biyu,banajin dadine kuma network yana dan bani matsala.nagode . *washegari*. Da rana lokacin yaya yafita aiki zee ta iske Rufaida a parlour . Ina kwana Rufaida, daban kwana ba zaki ganni.tasami guri ta zauna tace dan Allah kiyafemin nasani na cancanci hakan amma kidubi Allah kiyafemin wallahi isn't my fault ta fashe da kuka ,tashi Rufaida tayi ta dawo kusa da ita kiyi shiru ba komai na yafe . Amma nifa shishigi ne banaso kinji, naji sis.Yawwa bari in Dora girki Aa kibari da wannan katon cikin zaki wani ce zaki Dora girki. [3/8, 4:37 PM] Rufaidah: Matsa nawuce ranar ita ta girka musu abinci,bayan ya dawo yaga Suna hirarsu ba laifi yaji dadi ba kadan ba. Yana gamawa yatarasu yamusu fada sannan yace daga yau zai fara kwana bibbiyu a dakin kowacce suka amsa da toh. Bayan ya raka Rufaida daki ya kwantar da ita ya koma gurin zee. Yana zuwa dama a matse yake sunyi nisa a romance kawai Rufaida ta turo kofar dakin yajuyo bako Riga a jikinshi yace ke bakida hankali zaki shigowa mutane daki da daddare eyye? Yaya dan Allah kayi hakuri Tafashe da Kuka ,meya faru toh ni tsoro nakeji bazan iya kwana ni kadai ba. Hmmm zee tace kawai.toh dauko blanket kizo Ki shimfida anan Kasa kisa pillow Ki kwanta kinji.tafita zee yafashe da Kuka kiyi hakuri kinji Kinga yarinya ce koh. Tana shigowa ta chanza kayanta zuwa wata Riga inba ka lura bama zakace akwai Riga ajikinta ta kwanta ta juya musu baya . Zee kuwa bakin ciki ya isheta da kyar tasamu bacci ya dauketa. Aikuwa tana bacci ya sakko ya janyota yasata a kirjinsa aikuwa takara shigewa sosai ahaka sukayi bacci ranar . Washegari da Asuba zee ce tafara farkawa taga Yaya shida Rufaida jitayi kamar ta kashesu [3/8, 5:12 PM] Rufaidah: Bayan Rufaida tatashi dakinta ta wuce tayi wanka tayi sallah . Tafito tayimusu breakfast sannan takirawosu,bayan sun fito ta gaishesu. Zai fita suka yimishi addua ya wuce. *misalin karfe 1:00pm* Rufaida tagama girki tazuba a flask. tashirya cikin maroon din atamfa da touch din yellow. Takomo parlour ta zauna,zee ta hango Tana rarrafowa ta tashi da sauri Anty zee meya faru? Tace Ki kaini asibiti. Dakinta taje da gudu tasamo musu mayafai ta dawo parlour,key din Benz tafara gani ta dauka ta rike zee suka fita gudu suke yi sosai harta iso da ita Alamin specialist hospital.Suna shigowa ta Nemo nurses taga suna nufar daki me mutane tsawa ta daka musu take her to the private room. Bayan nurses da doctor sun rufa a kanta sannan tadan fito waje takira Yaya tafara Kuka Yaya kazo asibiti ANTY zee zata haihu toh yi shiru bae ganinan. Mota ta nufa takoma gida tahado Kaya cikin trolley ta Debi kayan tea da abincin duk ta sanyasu a basket. Hanyar gidansu yaya ta nufa tana zuwa tafadawa hajia maiyake faruwa suka ziro hijab ita da bilkisu suka fito sun isa asibitin sukaga yaya shida umma sun iso takarasa kusa da Yaya ta haihu gyada mata kai yayi . Haka ta yini tana nakuda ba labari . Aka bukace shi daya sa hannu amata c.s yasaka Rufaida kuwa ranar kamar itace mai haihuwar sai Kuka take yi yana bata hakuri. After isha prayer aka gama aikin aka Ciro yarinya mace amma ba rai sanadiyyar wahalar da tasha aka turo mai jego Rufaida ta bisu Suna zuwa tace Sannu ANTY zee Yawwa sis kin warke gyada mata kai tayi.umma da hajiyansu Yaya sun koma gida daga Yaya sai RUFEEY. Lokacin sallah yawuce kuje kuyi toh,rufeey ta shiga toilet shikuma Yaya yafita waje yayi sallah. Wata muguwar ishiri ruwa zee takeji tadan kalli gefenta taga maltina mai sanyi ta janyo ta bude ta hau sha sai gwangwanin ta ajje Ai kafin minti ta birkice ta buga wani ihu.da gudu Rufaida ta fito yayi dai dai da shigowar Yaya .subhanallahi ANTY meyasa kika dan Allah zee tace Rufaida kiyafemin nayafe miki zee Amma ba mutuwa zakiyi ba Yaya ya karaso shima hawayenne a idonsa yace la'ila ha illallahu Muhammad rasulillahi(saw) aikuwa tahau. Ihu tanafa can ta sake shi yakoma ya zauna akan kujerar yace Allah yayi miki rahama hakika nayi rashin mace ta gari mai hakuri halinki nagari yabiki. Aikuwa Rufaida najin haka ta kwalla kara. Sun tafi da zee inda yabukaci Ayi mata wanka a gidansa kafin yakai yaga harsu hajiyansa da sauran mutane anzo tayasu kwana Ai Rufaida tana zuwa ta zauna sai hawaye kawai takeyi. A Daren hada ruwan wanka anzo a parlourn zaa mata wanka Yaya na zaune Rufaida a gefenshi har aka gama taga da gaske ansata a likkafani ta daka tsalle saigefenta ANTY zee dan Allah Ki tashi wayyo na shiga uku. Aka janyeta aikuwa ta sume sai wuraren Asuba ta farfado tace ina ANTY zee aka yimata nasiha . Karfe takwas aka ce Yaya ya rako Rufaida suyi sallama aitanazuwa tanaa magana kamar ta zare tace: Allah yamiki rahama Zainab ya kai haske kabarinki,annabi yasan da zuwanki Zainab halinki nagari yabiki Zainab Allah ya gafarta miki Allah ya rahamsheki Allah yazama gatanki,Annabi yazama shaidarki. Ganin zata fara sako aka koma da ita ciki. Sukaje suka kaifa gidan ta na gsky ita da yarta. After a week Amma naga haryanzu ana ta fama da rufeey dan duk ta chanza. *rayuwa kenan* *Sorry 4 d short typing banajin dadine* Taku har kullum Rufaida Yusuf. .4 comments Ku tuntube ni via my email deejahlash@gmail.com [3/10, 8:12 PM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 1⃣1⃣0⃣ - 1⃣1⃣5⃣ I dedicate dis page to all Rufaida readers and fans,I extremely feel happy with wat u ol did.thank you. *Ina mika gaisuwata,yabo,jinjina,godia,a gareki Uwa ta gari uwargida gun yusuf mahaifiya a gareni hakika baniyi saida ke.nagode da adduarki da fatan alherinki a kullum.*❤ ***** **** *** Rufaida nagani cikin wani dakakken code lace,bakine da daura red din ashobi takalminta da mini hand bag dinta dukka red ne. Woooow kawai naji ana exclaiming a parlour din murmushi tayi musu. Kai tsaye dakin Yaya tanufa cox tunda akayi mutuwar basu koma ba sai after bikin Beebah. Tana shiga da sallama wayarta ma ta dau kara ,Beebah ce:OK nima ganinan zuwa,shikuwa wani yawu ya hadiya yace: fa tubarakallahu ahsanul khaliqin. Yaya key din Benz nakeso kaji.mezakiyi da ita? Zan tafi ladies eve dinsu Beebah mana. Ok ni ba'a gayyaceni ba? A'a yaya tun yaushe nake fada maka. Dan Allah kabani key na red din GLK dinnan. Give me just 10minutes kidawo.Owk sir tace,dayake kina so bah. Naganshi yafito cikin black suit ,red hat,red wrist watch,and shoes. Wooow!!! Rufaida tace yakaraso parlour itama umma ta sakko taci baby pink gezner da komai pink. Suka karasa gabanta umma dan Allah wayafi kyau a cikin mu ,dan Allah Ku Matsa min ni kudaina sani a shirmenku,ni nasa Antyn su Habeebah karta tafi zan biya na dauketa ta Tara mutane a can yakamata ace ta karasa. Saikin dawo.toh!! Waike babu ko mayafi zaki tafi,a'a Yaya fha na manta ne Amma akwai ashobin dazan daura a wuyana da dai yafi . Hannunta ya riko suka fito waje angama wanke red Benz din suka shiga sai FABS event centre. Suna isa yafito itama tafito,wai Yaya mekake nufi ne,shiga zakayi? Keba shiga zakiyi ba. Naji muje .ooohp nayi mantuwa a mota yabude yaciro bundle din Dari biyar guda hudu na duba daya guda hudu. Ya mika mata biyu- biyu shima ya rike biyu- biyu. [3/10, 8:37 PM] Rufaidah: Kiss ta manna mishi a kumatu thank you bros. Hannunshi yasaka a cikin nata suka fara tafiya gently. A cikin hall kuwa Beebah nata zare ido ganin yanzu zaa kira abokin Ango daga shi kuma sai kawar amarya kuma gashi rufeey bata isoba,bata kai tunaninta ba taji an chanza kidan zuwa ( you are my African queen)M.C yace finally Mr. And Mr's Ismail are hear.RAF!!!!!!!RAF!!!!!!!!RAF!!!!! Tafi kakej� ta ko ina malam,sun birge Kowa cewa yake dama shi ne umma takaraso tamusu spraying kudi suka hau kusa da amarya suka zauna rufeey tace amaryarmu Kinga wani kyau dakikai ne? Nakaiki, ah haba wane ni kuma. Toh ankira abokin ango Da kawar amarya sunyi biography nasu,inda aka bukaci,amarya da Ango da iyayensu bayan sun dawo sun zauna aka kirawo Ango fili akace ana bukatar abokanan shi suka zo suka dinga manna mishi �an hundred da two hundred naira tuni guri aka dau ihu Bayan Ango ya koma ne aka kirawo a�arya frnds dinta suka fito suka fara mata liki,saiga rufeey ta sakko tazo tana dan takawa da amarya,wasu yammatan cewa suke bari muga mai iyayin can kozatayi likin, mini hand bag dinta ta bude ta dakko wrapper din dubu daya tafara likawa habawa Kowa ya Sara .bayan tagama ta koma ta zauna.aka kirawo babban aminin Ango da amarya suzo fili suyi rawa da rufeey ta sakko Yaya yabiyota ya na manna mata kudi itama tana manna mishi. A takaice dai biki ya kayatar sai dai muce Allah yabasu zaman lafia da zuri' a dayyaiba😜 [3/10, 8:40 PM] Rufaidah: An tashi suka wuce gida.Kowa ya Gaji saboda haka Kowa dakinshi yanufa. Angama biki lafia inda aka kai amarya unguwar kuntau. Yau yakama ranar Monday umma tanata Taya Rufaida hada kayanta,domin in Yaya yadawo zasu wuce. 💞 Taku har kullum Rufaida Yusuf. 4 comments Ku tuntubeni via my e-mail deejahlash@gmail.com [3/12, 6:49 AM] Rufaidah: 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘 Written by Rufaida Yusuf. 1⃣1⃣5⃣ - 1⃣2⃣0⃣ 🥁🥁 *GA buhari yadawo sai murna gamu talakkawa,lafiyarsa saidai kucii kayinku yanuwan mayu,barka da shigowa Baba na Allah uban talakkawa.*(Allah yakareka yakara maka lafia Baba). .I dedicate dis page to All Baba Buharis lovers 😜. **** Misalin Karfe hudu Rufaida tagama shirin komai kuma tasan yanzu duk inda Yaya yake yana kan hanya. Tashafe jikinta da humrah kafin nan tazura wata vest mara hannu Da kuma wani bomshort iya cinya. saita maka katon hijab akai Tasa flat shoe tafito. Umma tace : ina zaki? Zanje nayima Mama Zainab sallama,toh Ki gaishemin da ita,zataji. Bayan taje ta dauki kusan 20 minutes acan tana sallama sallama taganshi akan dining har yayi wanka ya chanza zuwa jalabiya,Sannu da dawowa Yawwa Sannu my priceless jewelry. Daki ta wuce tayi tsarki da abinda umma ta bata. Saida ya kammala kafin ya leka ya kwashi kayanta,suka fita umma tarakosu waje tadan kara jamusu kunne. Yaya kabi ta kwanan maggi akwai shawarma danake so nasiya.OK! Tasan dama amsar dazai bata kenan coz yanajin haushinta. Yana parking a gurin tabude kofa zata fita,Tasa kafanta yaga ba komai kebaki da hankali zaki fita a haka,sai a time din ta tuna Ashe fa ba kayan arziki jikinta,ta dawo.tsaki yaja yafita kawai. Bayan yadawo yakama hanyar gida. Suna isa taga ya kunna t.v yana kallo,dakinta ta wuce ta maida komai wurinshi,ta cire hijab din ta kalli kanta gaban mirror. Woow! Tayi exclaiming,takara shafe jikinta da cool humras tace : yes yau dole Yaya ya kulani. Ta fito kitchen taje ta dauko cups biyu,shikuwa yanajin fitowarta yaji sanyi a ranshi. Tana karasowa ta zauna ta dauki lemo ta zuba musu,ta mika mishi daya,ya karba yana kauda kanshi. Saida ya shanye sannan yamike da niyyar Barin wajen,ta mike da sauri tayi hugging dinshi ta baya,tafara Kuka Yaya plzz Y all dis,kasan fha bana iya jure fushinka koh? Taya zan sani yafada yana kokarin cire hannunta,ganbanshi ta zagayo yana ganinta yarasa nutsuwanshi.hugging dinta yayi yafara kissing din wuyanta ya kai bakinsa cikin nata yafara kissing da tsayuwar ta gagaresu kasan carpet suka fada,saida yayi yanda yakeso bata hanashiba sannan suka tashi,suka shiga toilet tare sukayi wankan suka fito. Later in d nyt Bayan sun gama komai a parlour din daki suka shiga Kowa ya chanza zuwa pyjamas dinsa,suka hau gado ya makaleta,yace my queen please kibani haqqina yau,Ya�a dan Alla� kayi hakuri,meyasa? Akwai zafi fa kuma banaso in samu ciki na mutu Kmr ANTY zee. Bazaki mutuba tareda saka bakinshi cikin nata ,saida ya tabata jikinta ya mace sannan yafara sarrafata yanda yakeso ,hmmm Nidai sai dai ince Asuba tagari nayi nan🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀. Washegari da sassafe ta farka �ayi mata duk wani necessary kulawa . A haka dai soyayya mai �arfi ta Kullu tsakanin masoyan ba Wanda keson rabuwa da wani. Sorry 4 d short typing plzz,abubuwan ne suka�imin yawa. Amma eynsha Allahu gobe zanyi muku last page. 💞taku har kullum Rufaida Yusuf. 4 comments Ku tuntubeni via my email deejahlash@gmail.com Hmmm wlh �asu fama da ciwon qoda sunfi buqatar taimako kuje asibitin gurin dialisis kusha �allon abin tausayi da kuka,wasu tsabar talauci yasa sunaji suna gani suka mutu dn babu yadda zasuyi gashi machines din da ake �i musu wankin kodar duk sun lalace a asibitocin jihar kano dinnan sai kadan ne masu yi ahakanma maaikatan asibbitin malam suntafi yajin aikinnasu na jaraba don tsabar rashin tausayi wlh kullum sai wani mai fama da wannan ciwo ya mutu sbd talauci da rashin galihu gashi gwamnati bata tasu, gashi kullum masu ciwon qara yawa sukeyi atsakanin alumma😭😭😭😭 babu mace babu namiji babu babba babu yaro wlh wlh masu fama da ciwon qoda suna cikin tsananin buqatar taimakonku ya Bayin Allah domin duk kudin da mutum ya tara sai ya tafi indai yanada ciwon qoda kar ku manta babu ciwon da ake hana mara lfy shan ruwa duk tsananin rana da zafi sai mai ciwon qoda basa sha yafice cikin murfin (faro) biyu zuwa hudu😭😭😭😭😭😭😭 kuma wannan wankin qodar ba'a dainashi (nonstop)har sai anyi musu dashen wata qodar,kuma bayan anyi musu bazasu daina shan magani ba har sai ranar da suka daina numfashi (nonstop har abada),kuma mafi qanqantar abinda suke kashewa akowanne wata domin siyan wannan maganin shine dubu dari(100,000) fisabilillahi ya akeso talaka yayi aqasarnan saede fa in bakada kudinnan kanaji kana gani zaka haqura da rayiwa ka koma ga mahaliccinka😭 wlh ko a dazu ma ina gani wani bawan Allah ya yanke jiki ya fadi ya mutu ana qoqarin sakashi a mota zaa tafi dashi abuja ayi masa wankin acan sbd yajin aikin da malaman asibitin mal.aminu kano suka tafi...😭😭wlh maaikatan lfy kuji tsoron Allah kidena tafiya yajin aikin son zucia kuna barin marasa lfy duna mutuwa ba iyaka sbd tsabar rashin gata Kira ga alummar gari da maau kudin cikinmu ga aikin lada nan garemu baki daya,dn girman Allah adiinga kaiwa mutanennan taimako domin wlh wlh wlh ciwon qoda yafi H.I.V (qanjama)masifa mutane dayawa basu ganewa sae wanda yasani ko kuma wanda abin ya shafa....Pls help me share din post to other grps in order to save life of our helpless kidney patients Domin qarin bayani 08164847181 💘🌹💃🏽 *RUFAIDAH* 💃🏽🌹💘 *Written by Rufaida Yusuf*. ❤ *PERFECT WRITTERS FORUM.* _P.W.F_ 1⃣2⃣0⃣ - 1⃣2⃣5⃣ *THE END* Wannan page din nawa Wanda yakasance na karshe a cikin littafin nan na sadaukar dashi ga dauka cin masoyan wannan littafi mai suna :- *RUFAIDAH* . Godia ta musamman ga :- Seemahluv Aysha WAKILI. Rahama k Nas. Maryam M sani. Habiba Suleiman. Maman Khalid. Maman ALAMIN. Khadeejerh. *After 10 Month* Ban kara leka gidansu Rufaida ba sai bayan wata 10,da babies dinta guda uku kowanne a kwance biyu mata daya namiji and they are very identical. Tashi tayi da gudu takarasa tayi hugging dinshi kai Yaya plzz kasamu mun shirya munata jiranka,sorry maman uku,ta bata fuska kai Yaya nifa Kadaina fadamin kar a dauka tsohuwa ce ni.naji let's go in insamu nayi wanka. Sunje sun dauko sis Maryam a airport ita dasu Afrah,a hanya Beebah ta kira tace zasuzo musu gobe ,Allah ya kaimu. Washegari 11:00am sun karaso sai Jambros yaje ya dauko su. Tana isowa aka fara hirar yaushe rabo sun kaure parlourn da hayaniya,a parlourn ga Mr Nd Mr's Aliu da twins dinsu gakuma Beebah da Alhasan wadda take dauke da tsohon ciki,gefe kuma Yaya ne da Rufaida da yan ukunsu daya zee daya hadiza daya kuma Muhd. Basu suka rabu ba sai gefin maghriba. Su Maryam basu wuce ba har saida Beebah ta haifi baby girl dinta akayi Suna suka wuce . Next week kuma su Rufaida suka daga Kasa mai tsarki domin yin umarah . There family has now turn to bright.komai ya dai daita sannan Rufaida ta manta komai yafaru a rayuwarsu domin yaya yana kula da ita kuma yahanata aikin komai saidai yabata share a company sa duk month taji alert din gain din da aka samu. *Alhamdulillahi*. Kuyi hakuri readers duka duka anan zan karshe littafin nawa.Kunsan typing da wahala. Allah ina rokonka duk kura - kuran da nayi Wanda nasani da Wanda bansaniba Allah ka gafartamin. *Narubuta wannan littafin domin na fadakar da kuma nishadantar da masu karatu*. *A takaice Abinda littafin yake nunawa shine yadda da qaddarar da Allah yarubuta maka dakuma hakuri domin da Rufaida batayi hakuri ba bazata ga ribar abin ba.* 💞Taku har kullum Rufaida Yusuf . 4 comments Ku tuntubeni via my email deejahlash@gmail.com. Sai ince saikun jini cikin sabon littafina mai Suna................... Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 a ta tafi. Ga dukkan alamu ma akwai wani abu mai tsami a dust bin din falon don ana shigowa zai daki hancin mutum.. kusa da ita ya zauna kinci abinci kuwa? Tace cikin tsiwa bana son gulma don nasan cin nawa ba damunka zaiyi ba. Yaji zafin abinda ta fada sai ya share. Ki tashi ki zo falo an kawo abinci daga gidan umma. Idan kin gama kizo dakina ina son magana dake. Bai jira amsarta ba ya tashi. Ya rasa wannan tura baki na Aishatu tun asuba da ta tashi. Tayi wanka babu kayan sawa saboda nata suna kulle a side dinta. Ya zauna a kusa da ita a kan gado sai yaga ta dan matsa. Yayi dan murmushi A haka zamuyi kawancen kina zumbura min baki Aish, Ko dai nayi laifi ne ban sani ba? Eh .....subhanallah me nayi miki. Ta sake turo baki, hakan yana bashi shaawa game da ita. Tace kana kyamata ko? Tambayar yaji ta wani iri yace me kika gani? Sai ta dukar da kanta saboda ya kafe ta da ido...gani nayi ka kwanta a kasa. Sai tayi tunanin kada ya fassarata kuma da wata manufa. Uhmm ina nufin da ka barni a kasan ko...ba komai dai abar zancen. Hancinta ya ja har ta danyi kara. Ki dena irin wannan tunanin Aish. Ko har kin manta maganarmu ta jiya? naga duk kin ruda kanki ,tambayar ma kin kasa yinta sosai. Kina son sanin ko ina kyamarki ne ko amma kina tsoron kada nace kina son kwana kusa da mijinki. Murmushi ne ya kufce mata ta kasa dago kanta. Bana son takura miki shiyasa amma da ina kyamarki ai bazan aureki ba. Amma yau haka zamu kwana ya nuna mata yatsunsa guda biyu a hade. Ba shiri ta tashi ni ba nufina kenan ba. Ni kuma nufina kenan my dear best friend. Amma seriously ya kike jin jikinki yanzu? Babu kurajen sai kaikayi wani lokacin. Yace discharge fa? Akwai amma bai kai na da ba. To Alhamdulillah sauki ya fara samuwa. Irin wannan infection din naci gare shi ki cigaba da shan magani. Kuma tsaftar nan kada ki sassauta mata. Anjima zan siyo miki wani ma. Godiya sosai tayi masa yana dariya yace kinga fa bana son godiya malama kawai ki kawo kudin consultation. An fada miki ana ganin Dr kyauta ne? Aishatu tace to da me zan biya Dr Rano? Bugo kofar dakinsa kamar zaa balleta yasa ya fasa magana. Fadila ce ta shigo da alama har yanzu batayi wanka ba. Ganinsu da tayi zaune kusa da juna yasa ta harari tace Aishatu to jarababbu da sanyin safiyar ma. Huzaifa ya daka mata tsawa kina hauka ne zaki shigo min ba sallama..kuma ki kiyaye abinda ke fita bakinki kada ranki ya baci. Samu wuri ki zauna mana kin tsaya min a ka. Aishatu tace ina kwana? Fadila ta yatsina fuska a hankali tace yana wurin uwarki. Sarai tasan sunji. Huzaifa ya yunkura zai tashi cikin fushi Aishatu ta rike masa hannu. Baby dan karasa shafa min man a bayana mana. Dama wata jallabiyarsa ta saka Fadila tana ganin ya mika hannu ta tashi wannan karuwancin ba dai a gabana ba. Dama kiran na wulakanci ne? Ya ce ga wanda ya wulakanta kansa ba. Bayan yan mintuna dakin yayi shiru Huzaifa yayi musu nasihar zaman lafiya sannan yace idan Aishatu ta gama kwana ukunta a matsayinta na bazawara zasu raba kwana two-two days. Sannan ya gargadi Fadila akan rufe kofar side din aishatu. Zansa a saka sabun handle yanzu amma Allah kika sake a gidanku zaki kwana. Itama tayi dana sanin yin hakan don gashi dakin da take jimawa bata gyara ba ta zage ta gyara wata daban ta kwana a kai. RASHIN GODIYA ✂ 30 Huzaifa na rufe kofar gaban Aishatu ya fadi. Wani tsoro ya saukar mata ta kasa karasa shiga dakin. Irin kallon da Huzaifa ke yi mata yasa taji kunyar kayan jikinta ta mika hannu zata karbi mayafinta da ta bashi. Boye shi yayi a bayansa tace don Allah ka bani...kwaikwayonta yayi yace don Allah naki. A hankali ya matso kusa da ita... har suna jin sautin numfashin juna yace ba don ni kika yi wannan kwalliyar ba. Tayi dan murmushi tare da sunkuyar da kanta kasa. Hannunta ya rike ya ja ta har bakin gado sannan ya zaunar da ita. Ya zauna a daidai saitin kafafunta daga kasa. Ya kallonta yace Aish you always amaze me. Nayi mamakin yadda mijinki na fari ya kasa fahimtar ki har ya rabu dake. Maganar Huzaifa tasa hawaye ya cika mata ido....muryarta tana rawa ta soma magana. Shekarata 17 aka yi min aure. Kuma kamar yadda na fada maka Fahad mugun mutum ne. Bazaka fahimce shi ba sai zama ya hadaku. Sau tari mutum baya gane ni'imar da Allah Yayi masa sai ya rasa ta. Duk musulmin kwarai yana da kyau yayi godiya ga Allah a halin samu ko rashi domin duk abinda Ya bamu yana tafe da alkhairi. Rashin godiya ga Allah akan kyautarSa garemu yana jawo mana asara mai yawa. Kaga dai yadda Fadila ta gigice akan auren nan wanda ita ta jawowa kanta. Shima Fahad har yau bai fidda ran sake aurena ba. Kaga a da basu nuna damuwarsu yadda ya kamata ba sai yanzu da suka ga zasu rasa abinda da basa bashi mahimmanci. A shekaru ashirin da hudu nayi aure uku, ina fata ka zama mijina na karshe...ta dan numfasa, nasan cewa ours is not a love marriage amma ina fata zaka rikeni amana ka zama mijina na karshe. Maganganun Aishatu sun shige shi sosai amma kalmarta ta karshe ta dan daga masa hankali har yayi saurin rufe mata baki da hannunsa. Murmushi ta sake yi masa....Dr nasan kana matukar son Fadila kuma kana son ku zauna lafiya da ita. Nima ina so maka hakan shiyasa zan taimaka maka har ta gane rashin dacewar abinda take yi. Amma ina rokonka alfarma daya....ya kura mata ido yana jiran yaji abinda zata ce. Nasan ina tare da ciwo don Allah kada ka bari kowa ya sani. Sirrina ne wanda bana son ya zama sanadin da za'ayi min gori watarana. I just want a home to call my own. Zuciyar Huzaifa ba karamin karyewa tayi ba. Sai yau ya kara yadda Aishatu mace ce mai hankalin. Hawayen da yaga tana shirin yi ne yasa ya janyota jikinsa ya rungume. Sun jima a haka yana shafar gashin kanta wanda yasha gyara. Kanta a kasa ta fara kokarin tashi ya ce tsaya mana ai nima ina da abin fada. daga yau you are my best friend, my sister and.......shiru tana jiran taji me zai ce har ta gaji ta dago kanta. Kissing dinta yayi a baki kafin yace my wife yana mata murmushi. Har ya tashi ya shiga wanka bata iya tashi ba saboda yanayin da ta sami kanta. Anya Aish ko dai son Dr H.M Rano kike yi? wasu riga da wando na bacci ya bata ta dauka ta shiga toilet. Wanka tayi da alwala ta fito suka yi nafila. Ya fita samo plate da zai zuba musu naman da Saddiqa ta gasa masa. Yana dawowa ya tarar ta jingina da gado tana bacci. Tausayinta yaji ya kara kamashi ya dauketa a dora ta akan gado. Sai da ya gama abinda yake yi ya kashe fitila ya kwanta shima. Fadila dake zaune a kofar dakin tun bayan ya fita dauko plate tana ganin duhu ta karkashin kofar taji kamar zuciyarta zata buga saboda kishi. Tana kuka tace na shiga uku. Nan ta zauna tana ta rusa kukanta har asuba babu wanda yasan ta�a yi. RASHIN GODIYA ✂ 32 Huzaifa ya kira mai gyaran kofa kamar yadda ya fada an gyarawa Aishatu kofarta. Bangarenta akwai kitchen, parlour da dakuna biyu. Daya an saka mata gado mai tsada irin na zamani har kuka sai da tayi. Iyayenta suna iya kokarinsu wurin kyautata mata. Daya dakin kuwa kayan turare ne da �adadden kafet da pillows. Ga shi akwai wadatar iska a wurin. Sai ta mayar dashi wurin shan iska kawai. Falonta ma ya hadu ga kitchen wanda Huzaifa ya wadata store din cikinsa da dukkan kayan abinci. Ya kuma sanar dasu kowa zatayi nata abincin ne wadda take da girki ranar ta hada dashi. Hakan yayiwa Aishatu dadi don tana gudun abinda zai hadata da Fadila. A kwanaki ukun da Aishatu tayi sun kara sabawa da Huzaifa. Banda masallaci babu inda yake zuwa. Idan ya dawo kuwa hira suke yi da bawa juna labarai akan rayuwarsu. Lokacin bacci kuwa a kasa yake kwanciyarsa tana daga kan gado. Haka zasu cigaba da �ira har suyi bacci. Abinci kuwa kullum zaa kawo safe ,rana da dare daga gidan umma. Aishatu tace wannan wahala ce zata rinka dafawa da kanta. Yaya kubra da ta ji sakonta ta kira ta a waya...ke dan kwana ukun nan ai lokaci na baki ki kara sace zuciyar mijinki. Duk abinda nake dafawa irin wanda yake so ne so kada ki damu. Kullum aka kawo sai Aishatu ta buga waya tayi godiya. Ita kuwa Fadila an ga bulus itama dena girkin tayi. Wani lokacin ma kafin Aishatu ta debarwa Huzaifa ita zata fara diba duk ta tsince naman ta bar musu kada. Ana gobe Aishatu zata fita girki Huzaifa yana aiki akan computer a dakinta tana zaune daga gefensa tace yaushe zamu je gidan Umma ne da Rano? Wani murmushi yayi wanda ya nuna yaji dadin abinda ta fada sosai. Aish harda Rano zaki je? Tace eh mana. Ba garinku bane kuma akwai yan uwanka a can. Ni kazo ka fada min su waye closest to you ma a can tun wuri. yace mai yasa? Murmushi tayi tace sirri ne. Lumshe idanunsa yayi cike da nishadi. Yan kwanakin da suka yi tare damuwarsa da yawa ta ragu sosai. Ya dan jima a haka yana jindadin kamshin falon nata sannan yace ki bari sai kin sake karbar girki. Ta bata fuska har gidan Umman? Kinga yanzu aiki nake dan dubawa kuma gobe ba ke ce da girki ba. Kema bazaki so ranar girkinki na fita da Fadila ba. Aishatu tayi dariya bazan hana ba amma ka tabbatar idan kuka dawo sai dai ka koma dakinta don ban san abinda zan maka ba. Dariya sosai yayi ya kura mata ido har sai da ta kawar da nata tana murmushi. Aish kina kishina??? Muryarsa can kasa yayi maganar ta tashi da sauri uhmm bari naje na gyara maka daki. Amsar da bata bashi ba kenan. Sai da ya dawo daga masallaci da magriba yace ta shirya su je gidan Umma da gwammaja. Murna a wajen Aishatu baa cewa komai. Yau zata je taga su mama, dama kullum sai sunyi waya har da baba ma. Huzaifa yana kallon yadda take ta shiri cike da doki har yar waka ta rinka yi a gaban madubi. Wani turare ta dauko mai matukar tsada. Anti Sauda ce ta bata kyauta tun kafin tayi aure, tsaraba da mijinta ya dawo daga Dubai. A ledarsa ma yake ta saka a jakarta. Lace tasa mara nauyi riga da zani sai mayafinta babba wanda ta dora a kanta bayan ta kashe dauri. Kallonta kawai yake tana saka takalmi yace Aish kinyi kyau kamar amarya. Ta dan tura baki me kake nufi, ni ba amarya bace? Kinfi kama da.....ta koma gaban mirror tana sake kallon kanta. Da me nayi kama please? Ko dai kayan basuyi ba na canja. To sarkin rikicewa wasa nake. Komai yayi banda abu daya. Ta dago idanuwanta menene baiyi ba? Baki fesa min turare ba. Kinsan idan mutum baby ne babu wanda ya kaishi shagwaba. Ta rasa me yasa Huzaifa yake son sata jin kunya. Tare suka fito duk sunyi kyau kana ganinsu kaga masoya masu kaunar juna. Ya shiga dakin Fadila yace mata sun fita. Naman gabanta ta cigaba da ci hankali kwance. Suna fita ta shiga kitchen ta dauko tabarya sai kofar bangaren Aishatu. Gwammaja suka fara zuwa suka tarar da Baba da abin sallah a waje zai tafi masallaci sallar isha. Huzaifa ya bishi ta shiga ita kadai. Mama da kannenta sunyi murnar ganinta sosai har Huzaifa suka dawo suna ta hira. Baba yayi musu nasihar da ya saba akan rikon amana da kula da addini. Ga mamakinta kaya ya debo daga booth dinsa masu yawa ya basu. Suka yi ta godiya. A mota suna hanyar zuwa gidan umma yace Aish ina son Baba. Yana da kirki ga saukin kai, sai �ake tuna min da nawa mahaifin. Tace Allah Yayi masa Rahma ni na hakura ya zama baba��a daga yau. Shan miya amma. Meye kuma shan miya Aish? Tace dama ranar da na fara ganinka nasan kai dan kau�e ne, ta rike haba ace dan kano bai san shan miya ba. To me ka sani? Ya kashe mata ido nasan yadda ake...in fada? Fadi mana nasan bazai wuce kace ka iya lomar tuwo ba. Sai da maigadi ya rufe gate din gidan �ace mata nasan �adda ake kissing bakin Aish. Duk da sau daya hakan ta taba faruwa tsakaninsu ranar da aka kaita amma babu ranar da bata tunawa. Kafin ya gama kashe motar ta fice ta shiga gidan da gudunta..wannan kunya ta Aish. �a shafi sumarsa yabi bayanta. Umma tayi murnar ganinsu sosai, tace autan umma �ar ka fara kiba. Aishatu tace dama sunanka kenan? To daga yau na samu. Yace haba umma meyasa kika fada a gabanta salon ta raina ni. Yaya kubra tace sai kai dai ka fiye son girma. Aishatu zo muje kici abinci. Aishatu tace ni dai daga yau umma nice autarki kinga ai girmeni. Duk suka yi dariya, ta tambayi su Aliya akace Shukriya ta tafi gidanta dasu. Sunyi hira sosai da zasu tafi ta bawa umma turaren da taho dashi. Tana son kamshinsa duk da yana kwali ana ji. Umma tayi ta sa mata albarka. Yaya Kubra kuwa sai washe baki kanninta ya auro yar arziki irin albarka. Sai goman dare suka koma gida. Sai dai tun daga kofar falo suka ga wurinta a bude. Kusan komai na falon an fasa shi babu wani abin mora hatta kafet da kujeru an tsaga su da wuka. RASHIN GODIYA ✂ 34 Ranar har dare Aishatu bata ga fara'ar Huzaifa ba. Gaba daya hankalinsa ya koma kan gyaran dakin ta. Samarin unguwar ya samu su biyu suka share dakin aka fitar da duk abinda bazai moro ba. Ganin shima ya zage ana aikin dashi Aishatu ta gaji da zaman dakin ta shigo wurinsu harda dan murmushinta. Da me zan tayaku ko in kawo muku ruwan sanyi? Hannu kawai ya nuna mata alamar ta tafi. Haushinsa ya kara kamata, wai meye laifinta ne da zai tsiri sha mata kunu. Daki ta koma ta kunna tv tana kallo sai gashi ya shigo. Dauke kanta ma tayi don kada su hada ido. Ya dawo gefenta zai zauna ta matsa tare da kawar da kai daya gefen. Sai ya koma gaban tv ya tsaya ita kuwa ta runtse ido a dole bazata kalle shi ba. Yayi murmushi ya shiga toilet yayi wanka. Kafin ya fito ta tashi ta tafi dakinta. Kayan da ya debo ta duba babu undies a ciki shine ta tafi nema. Yana ganin bai ganta ba ya fita daga shi sai dogon wando. Bazai wuce ta koma dakinta ba, sai taje wani abin ya ji mata ciwo. Kawai sai yabi bayanta. A durkushe ya ganta tana kuka sosai. Jikinsa a sanyaye ya karasa inda take. Ji tayi ya rungumeta ta baya, duk yadda taso ta kwace ta kasa. Shima kansa haushinsa take ji. Allah kadai Yasan da yadda Baba ya siya mata wannan kayan. Huzaifa ya juyo ta ita lokacin ta dena fizge fizgen don tasan yafi karfinta ko motsi ya hanata yi. Sake rungumeta yayi yana shafa mata baya..a hankali taji yana cewa Aish ki kara hakuri. Tun haduwarmu dake kike fuskantar matsaloli amma you always find a way to make things better. Wannan karon fadila ta wuce gona da iri amma i promise you bazan barta haka ba. Aishatu ta dago kanta a hankali suka hada ido....wani irin abu da bazata iya fasaltawa ba taji a wannan lokacin. Ga dukkan alamu Huzaifa ma yaji don wani irin murmushi ya sakar mata da ya kara narkar mata da zuciya. Hannunta ya rike suka koma dakinsa. Aishatu tace Dr...harararta yayi wai sai kinga fadila zaki kirani baby, ni nayi fushi. Ya bata dariya tace to yi hakuri baby. Amma seriosly magana zamuyi. Banga dalilinka na cewa fadila bata da girki ba har sai an gama gyaran dakina. Zaiyi magana tayi saurin cigaba Wallahi hakan daukar hakki ne. Abinda ya faru zargi ne muke tunda ido bai gani ba. Huzaifa yace Aish ya wuce zargi fa. Ke kinsan babu wanda zai miki haka sai ita. Aishatu tace ni dai ka je ka fada mata zata karbi girki ni bazan yi ba. Huzaifa ya ce Aish har zaki fara musu dani? Ta zauna bakin gado ba haka bane...lahirarmu nake dubawa. Me zamu ce idan Allah Ya tambayemu hujjar mu ta hukunta bisa zargi? Nasan kana mata uzuri amma please ka kara. Haka tayi ta bashi baki ko kadan bai so ba amma yasan gaskiya take fada masa. Rai a bace yaje ya sanar da Fadila ta shirya karbar girki da daddare. Shawarar Wasila ta karba ta bashi hakuri sosai tana kuka. Ya dai ji amma bai sakar mata fuska ba. Kafin ya fita ya dawo ta gyara dakinta da falo. Yau harda wankin toilet. Sai da yayiwa Aishatu sai da safe ya fita...abin haushi hawaye taji ya sauko mata. Meye na kuka Aish ta tambayi kanta. Its not like kuna soyayya da angon naki. Sauran abincin da Yaya Kubra ta aiko mata taci. Shi kuwa Huzaifa yana ta cika da batsewa ya shiga falon Fadila. Ba yabo ba fallasa ta gyara dakin. Rigar jikinta kuwa iyakarta cinya. Tayi kyau sosai don ta iya kwalliya. Indomie ta dafa masa ya kalli abincin a wulakance amma dole yaci don yunwa yake ji. A hankali Fadila ta rinka jan hankalinsa har ya sakar mata jiki. Ranar zuciyarta fes ta kara tabbatarwa tana son mijinta kuma shima yana sonta. Dole ta yi gaba da Aishatu don bata ga matar da ta isa suyi sharing miji ba. Fahad yana zaune gaban likita yana kara karanta report din test din da aka yi masa. Ya dago kai yanzu dr ka tabbatar ni da yahanasu duk bamu da problem? Dr ya gyara zaman glass dinsa yace kwarai kuwa Fahad. Komai lafiya hakuri kawai zaku kara. Kasan haihuwa lokaci ne. Amma na rubuta maka magani da zakuyi trying. Fahad ya daki table din dr din ya mike cikin fushi. Magani! Magani ! Magani! Na gaji. Ka bar maganinka kawai ba yau na fara zuwa test ba akan fertility ana bani. Ransa a bace ya fita....ya gaji da trying result yake son gani. Ba abinda yake so kamar haihuwa yanzu ido rufe. Idanunsa yaji suna masa zafi alamun hawaye na shirin zuba. A hankali yace Aisha I miss you. RASHIN GODIYA ✂ 33 Saboda tsabar tashin hankali Aishatu ta kasa cewa komai. Kofar dakinta ta kalla an rotsa ta duk da katakon mai kwari ne. Da sanyin jiki ta karasa ciki abin mamaki baa taba komai ba. Karamin falonta kuwa cike yake da kamshi saboda komai na show glass dinta ya fashe rugu rugu. Bakinta ta toshe saboda kukan da yake neman fin karfinta. Sai hawaye kamar famfo. Huzaifa kuwa jingina yayi da abinda yayi saura na kofar falon ya runtse idonsa. bazai iya kwatanta yadda ransa ya baci ba. A hankali ya bude idonsa yana kallon Aishatu...mayafin da tasa ta toshe bakinta ne ya hana kukanta yayi karfi. Tausayinta yaji sosai kukanta yana kara daga masa hankali. Zuciyarsa kamar ta fashe don tsananin bakinciki. Fita yayi yana kwalawa Fadila kira cikin daga murya. Ko ita Aishatu da take daki sai da ta tsorata. Tare ya sun shigo da Habu maigadi. Mal Habu yace yallabai kaga barnar da ta faru ko? Fadila ta ruga da gudu ta rungume Huzaifa tana shesshekar kuka. Abban Aliya kaga girman mutumin kuwa? Allah ne ya rufa min asiri da kila ma yanka ni zaiyi. Iyakar karfinsa ya tureta don bai shirya jin karyar da zata yi masa ba. Mal Habu yace na zaga bayi kenan na rinka jin kamar ana buga wani abu. Ina zuwa naga Hajiya tana ihu tana kuka tace wani ne ya hauro yake fasa kayan hajiya amarya. Rainin hankali Huzaifa ya fada a zuci. Da kyar ya iya cewa to kai ka ganshi ne Mal Habu....ehhh, to na dai ga kamar giftawar inuwa dana leqa ta taga. Ba don girmansa ba da babu abinda zai hana Huzaifa dauke shi da mari. Amma sai yace runda baka da tabbas ina ganin gara a hakura da aikin nan naka idanunka sun fara samun matsala. Mal Habu yace a'a yallabai banga komai ba. Amma ita Haj a gabanta abin ya faru. Huzaifa bai tsaya sauraronta ba ya koma dakin Aishatu. Tana nan inda ya barta a tsaye tana zubar da hawaye. Dakinta ya shiga ya rinka fito da akwatunanta yana kwashe kayan wardrobe din yana zubawa a ciki. Sai da ya kwashi wanda zai iya sannan ya fara kaisu dakinsa daya bayan daya. Fadila tana falo tana dariyar mugunta. Ba don shigowar habu maigadi ba har dakin sai ta lalata. Ganin Huzaifa da akwatuna ta ce lafiya ina kuma zaka kai kayan? Shiru ma magana ce. Sai da ya gama kwashesu tsaf Aishatu dai bata iya cewa komai. Ya koma ya rufe kofar gidan sannan ya sake shiga dakin Aishatu. Ji tayi Huzaifa ya daga ta cak kamar jaririya yazo ya wuce Fadila dake matsar kwallar karya a falo. Bai ajiyeta ko ina ba sai akan gadonsa. Ruwa mai zafi sosai ya tara mata a toilet ya sake daukarta ya kaita sannan ya rufo mata kofa. Kofar dakinsa kowa key yasa ta waje ya rufeta sannan ya tafi dakin Fadila. Waya ya tarar da ita tana yi. Jin alamun da mutum a bayanta yasa ta koma muryar kuka. Ai wasila na auna arziki da yau kunji mummunan labari. Wani kato ne.....wayar ya fizge kafin ta tashi ya fara zabga mata belt dinsa. Sai da yayi mata lilis ya kyaleta tana ta kwarma ihu. Mal Habu har ya gaji da buga kofar gidan. Itama Aishatu ihun Fadila yasa tayi saurin fitowa daga toilet taji kofar dakin kam a rufe. Bugu take iya karfinta ta kasa budewa. Huzaifa ya kalli Fadila da jikinta yayi rudu rudu. Cikin fushi yace baki fi karfina ba Fadila, kina cin darajar aure ne kawai nake raga miki. Amma tunda kin zabi haka mu zuba ni da ke shege ka fasa. Kuma wallahi baki da girki har sai na gama gyarawa Aishatu dakinta. Idan zaki gyara halinki ki gyara otherwise ki kama hanyar gidanku. Haba na gaji da masifarki. Tun kafin nayi aure kike hura min wuta. Nayi auren ma ban tsira ba. Ki guji ranar da zaki kaini bango sai na miki fiye da wannan. Wai ni zaki rainawa hankali. Ki yi min barna a gida kice wani ne. Da gaske ne ai so zanyi ya hada dake a fashe fashen. Fadila cikin kuka take masa Allah Ya isa. Yayi gaba abinsa zuciyarsa ba dadi. Yana bude kofar dakin ya tarar da Aishatu zaune a bakin kofa tana rusa kuka. Tana ganinsa tace me yasa ka dake ta? Yace kinga ki sami wuri ki kwanta raina a bace yake i dont want to talk now. Bata sake tanka masa ba ganin ya dau zafi sosai kamar ba yanzu suka shigo gidan cikin nishadi ba. A haka ya kwanta wurin da ya saba a kasa yana ta adduar neman sassauci a zuciyarsa har bacci ya dauke shi. Washegari da sassafe ya kira Yaya Zainab yace suzo gidansa ita da sauran yan uwansa. Aishatu tunda ta tashi take rakube a gefe. Fushin Huzaifa yana neman shafarta duk da ita aka yiwa laifi. Kafin tara na safe dukkan ninsu sun iso harda Yaya kubra da tayiwa umma karya ta fito. A gigice suke saboda kiran yayi wuri. Basu kara gigicewa ba sai da suka ga dakin Aishatu. Saddiqa tace ko baka fada ba auta nasan Fadila ce da wannan aikin. Wallahi sai naci ubanta a gidan nan. Yaya zainab dama halin umma suka yo ita da Huzaifa wurin hakuri tace ba haka zaayi ba saddiqa. Ina Fadilan take? Yaya kubra tace Allah Yaya indai zata fito babu abinda zai hanani dukanta. Ya take so ayi mata ne....fadila na jin muryarsu ta kama kofar dakinta ta rufe da key. Wurin Aishatu ya kaisu wadda tunda ta tashi take kuka. Tana ganinsu ta fada jikin Yaya kubra tana ta kuka. Gaba dayansu ta basu tausayi. Yaya Zainab tace to yan uwa lokacin zumunci yayi. Ya kamata duk mu hadu mu gyarawa Aishatu daki ba tare da sanin Umma ko su Mama ba. Itama Fadilan ka barni da ita zan bata last warning. Ta koma ga Aishatu kiyi hakuri kanwata don Allah kada ki daga maganar nan. Kai kuma na yarda ka hukunta ta duk yadda kake so amma banda saki please. Da fadila taki bude kofa daga waje tayi mata fada da nasiha. Huzaifa duk haushi ya ishe shi har wani lallaba ta ake. Ai bata ga komai ba a gashin kumar da zai mata. Aishatu kuwa ta rasa bakin yi musu godiya. Yaya shukriya tace ai yiwa kai ne. Yaya Zainab na tafiya gida ta fadawa mijinta. Managing director ne a wani travel agency ya ce gaskiya yarinyar nan bata kyauta ba. Amma nasan maganinta....ya kira waya yayi wa wani magana sannan yace da Yaya zainab ki fada ma Huzaifa yayi wa amarya passport next week zasu tafi Umra. Yaya zainab ta washe baki lallai Aishatu yar gata ce. RASHIN GODIYA ✂ 34 Ranar har dare Aishatu bata ga fara'ar Huzaifa ba. Gaba daya hankalinsa ya koma kan gyaran dakin ta. Samarin unguwar ya samu su biyu suka share dakin aka fitar da duk abinda bazai moro ba. Ganin shima ya zage ana aikin dashi Aishatu ta gaji da zaman dakin ta shigo wurinsu harda dan murmushinta. Da me zan tayaku ko in kawo muku ruwan sanyi? Hannu kawai ya nuna mata alamar ta tafi. Haushinsa ya kara kamata, wai meye laifinta ne da zai tsiri sha mata kunu. Daki ta koma ta kunna tv tana kallo sai gashi ya shigo. Dauke kanta ma tayi don kada su hada ido. Ya dawo gefenta zai zauna ta matsa tare da kawar da kai da�a gefen. Sai ya koma gaban tv ya tsaya ita kuwa ta runtse ido a dole bazata kalle shi ba. Yayi �urmushi ya shiga toilet yayi wanka. Kafin ya fito ta tashi ta tafi dakinta. Kayan da ya debo ta duba babu undies a ciki shine ta tafi nema. Yana ganin bai ganta ba ya fita daga shi sai dogon wando. Bazai wuce ta koma dakinta ba, sai taje wani abin ya ji mata ciwo. Kawai sai yabi bayanta. A durkushe ya ganta tana kuka sosai. Jikinsa a sanyaye ya karasa inda take. Ji tayi ya rungumeta ta ba�a, duk yadda taso ta kwace ta kasa. Shima kansa haushinsa take ji. Allah kadai Yasan da yadda Baba ya siya mata wannan kayan. Huzaifa ya juyo ta ita lokacin ta dena fizge fizgen don tasan yafi karfinta ko motsi ya hanata yi. Sake rungumeta yayi yana shafa mata baya..a hankali taji yana cewa Aish ki kara hakuri. Tun haduwarmu dake kike fuskantar matsaloli amma you always find a way to make things better. Wannan karon fadila ta wuce gona da iri amma i promise you bazan barta haka ba. Aishatu ta dago kanta a hankali suka hada ido....wani irin abu da bazata iya fasaltawa ba taji a wannan lokacin. Ga dukkan alamu Huzaifa ma yaji don wani irin murmushi ya sakar mata da ya kara narkar mata da zuciya. Hannunta ya rike suka koma dakinsa. Aishatu tace Dr...harararta yayi wai sai kinga fadila zaki kirani baby, ni nayi fushi. Ya bata dariya tace to yi hakuri baby. Amma seriosly magana zamuyi. Banga dalilinka na cewa fadila bata da girki ba har sai an gama gyaran dakina. Zaiyi magana tayi saurin cigaba Wallahi hakan daukar hakki ne. Abinda ya faru zargi ne muke tunda ido bai gani ba. Huzaifa yace Aish ya wuce zargi fa. Ke kinsan babu wanda zai miki haka sai ita. Aishatu tace ni dai ka je ka fada mata zata karbi girki ni bazan yi ba. Huzaifa ya ce Aish har zaki fara musu dani? Ta zauna bakin gado ba haka bane...lahirarmu nake dubawa. Me zamu ce idan Allah Ya tambayemu hujjar mu ta hukunta bisa zargi? Nasan kana mata uzuri amma please ka kara. Haka tayi ta bashi baki ko kadan bai so ba amma yasan gaskiya take fada masa. Rai a bace yaje ya sanar da Fadila ta shirya karbar girki da daddare. Shawarar Wasila ta karba ta bashi hakuri sosai tana kuka. Ya dai ji amma bai sakar mata fuska ba. Kafin ya fita ya dawo ta gyara dakinta da falo. Yau harda wankin toilet. Sai da yayiwa Aishatu sai da safe ya fita...abin haushi hawaye taji ya sauko mata. Meye na kuka Aish ta tambayi kanta. Its not like kuna soyayya da angon naki. Sauran abincin da Yaya Kubra ta aiko mata taci. Shi kuwa Huzaifa yana ta cika da batsewa ya shiga falon Fadila. Ba yabo ba fallasa ta gyara dakin. Rigar jikinta kuwa iyakarta cinya. Tayi kyau sosai don ta iya kwalliya. Indomie ta dafa masa ya kalli abincin a wulakance amma dole yaci don yunwa yake ji. A hankali Fadila ta rinka jan hankalinsa har ya sakar mata jiki. Ranar zuciyarta fes ta kara tabbatarwa tana son mijinta kuma shima yana sonta. Dole ta yi gaba da Aishatu don bata ga matar da ta isa suyi sharing miji ba. Fahad yana zaune gaban likita yana kara karanta report din test din da aka yi masa. Ya dago kai yanzu dr ka tabbatar ni da yahanasu duk bamu da problem? Dr ya gyara zaman glass dinsa yace kwarai kuwa Fahad. Komai lafiya hakuri kawai zaku kara. Kasan haihuwa lokaci ne. Amma na rubuta maka magani da zakuyi trying. Fahad ya daki table din dr din ya mike cikin fushi. Magani! Magani ! Magani! Na gaji. Ka bar maganinka kawai ba yau na fara zuwa test ba akan fertility ana bani. Ransa a bace ya fita....ya gaji da trying result yake son gani. Ba abinda yake so kamar haihuwa yanzu ido rufe. Idanunsa yaji suna masa zafi alamun hawaye na shirin zuba. A hankali yace Aisha I miss you. RASHIN GODIYA ✂ 35 Haka Aishatu ta cigaba da zaman hakuri da Fadila don bata fasa halin neman tsokana ba. Tsakaninta da Huzaifa suna hira sosai. Dakinsa kuwa ya bar mata sai dai ya je daukar kaya. Ranar da Aishatu zata karbi girki tun da ya farka da safe ya sami kansa cikin nishadi. Fadila tana kwance gefensa ya dan taba ta...a hankali ta bude �do saboda baccin da take ji. Yace fadila tara da rabi fa...kinsan dai daren jiya cornflakes nasha. Please ki tashi ki bani abinci. Ta juyar da kanta ni ka kyaleni na dan kara kadan, goma ma bata yi ba. Yace idan baki tashi ba zanje wurin Aishatu nasan....kamar an tsikareta ta tashi naji naji bari nayi brush. Ta fita yabi bayanta da dariya. Fadila kishi. Bayan laasar ya tafi dauko �aransa don sati daya ya rage Aliya ta koma makaranta. Sunyi murnar ganin Abbansu sosai suna ta bashi labarai. Har yar kiba yaga sunyi...ba dole ba tunda suna samun abinci ba kame kame ba. Aishatu tun asuba ta hau gyaran daki. Har mamakin kanta take irin wannan zumudi kada ma Huzaifa ya gane. Ita dai tasan ta damu sosai da shi...muryarsa kadai idan taji sai gabanta ya fadi. Garin yaya ta soma sonsa ne? tun a kan fahad ta sallama maza shima bazata bari ya sani ba har sai ta tabbatar da matsayinta a wurinshi. Kamar kullum ya shigo su gaisa bayan ya dawo ya ganta tayi kwalliya sosai kamar mai zuwa biki. Sai dai ya kula bata rabo da mayafi. Tun zuwanta sau daya ya ganta ba mayafi ranar da aka kawota. Toilet take shiga ta shirya kullum ta shirya. Yana ta binta da ido ta fada masa abinda take bukata na cefane don girkin rana washegari. Yace ko in samo miki yar aiki ne Aish? Hankalinsa yana ga kyakkyawar fuskarta kamar bai taba ganinta ba. Ta danyi murmushi bana bukata gaskiya. Ina su Aliyun ne ina ta jiran ganinsu. Yaji dadi sosai ya ce suna dakin Fadila bari na kira su. Tace ka bari zani da kaina muje kayi introducing dina dai. Zan fada musu ke ce maman kannensu 12 masu zuwa nan gaba. Zaro ido tayi tana dariya sai kace wata bera? Yace to wa ya sani ne abu a duhu? Filo ta dauko ta jefa masa sannan suka fita suna dariya. Fadila tana rungume da Aliyu tace kada ku manta sunan da na fada muku dai kunji ko? Aliya tace ai ni Abba zan fadawa ya koreta kada ta sha min jini. Karaf maganarta a kunnen Huzaifa yace wace zata sha jininki kuma Aliya..kinje kin koyo zance a wurin su hidaya ko? Aishatu na shigowa Aliya da Aliyu suka yo kanta har ta fara murmushi sai suka cire takalma suka fara jifanta. Huzaifa ya daka musu tsawa meye haka Aliya? Ta kyabe baki ta soma kuka Anti Mayya ce ta shigo zata shanye mana jini. Huzaifa ya tsaya yana mamakin wannan magana ta yaran shi. Aishatu ta dafe goshi inda takalmin Aliya ya sameta ta juya zata fita su Aliyu suna mata ihun Anti Mayya. Sai da ta fita Huzaifa ya janyo Aliya yar shekara hudu da rabi da Aliyu dan shekara uku. Wa ya fada muku sunanta kenan. Aliyu yace Mummy tace mana itama ta sha mata jini jiya da straw ko Yaya ya tambayi yar uwarsa. Kuma da zafi kamar allura. Fadila ta kwashe da dariyar mugunta. He should have known mai hali baya canjawa. Yaran yayi wa fada sosai yace da Fadila kin kyauta sannan ya fita cikin fushi. A kitchen dinta ya sameta tana kwashe tuwon shinkafa. Yayi saurin zuwa zai karba ta hana shi. Tana gama zuba tuwon a leda ta kulle ta rufe flask din. Sai ta hau gyaran gas cooker din. Yana magana taki kula shi sai aiki take kawai. Miyar agushin da take yi ta zubawa ganyen ugu ta cigaba da aiki. ya gaji da kallom yadda take yi ita a dole bazata karaya ba. Riko ta yayi ta karfi Aish listen to me please. Ta fizge hannunta kaje daki na kusa gamawa kitchen din akwai zafi. Janyo ta yayi ta karfi ya matseta a jikinsa. Kuka mai tsuma zuciya ne ya kwace mata ta rinka yi bai ko yi yunkurin bata hakuri ba. Gara tayi kukan ko zuciyarta ta sassauta. RASHIN GODIYA ✂ 36 Kusan minti biyar tana abu daya bai kosa da ita ba har ta gaji ta dena don kanta. Tana dagowa ta ga gaban farar shirt dinsa duk bakin kwallinta ya bata masa. Idanunta yabi yaga abinda take kallo...ya dan shafi fuskarta stop looking worried indai akan wannan bakin ne za'a wanke. Ta kirkiro murmushi ni kwallin da nayi asara ne ya dameni. Duk ya kare a gaban rigarka. Har zuciyarsa take burge shi, a wannan yanayin take iya wasa dole ya jinjina mata. Sai Fadila tayi dana sanin abinda tayi don bazai kyaleta ba. Amma yanzu burinsa bai wuce yaga farincikin Aish ba. Da taimakonsa suka kai kwanukan abincin falo tunda nasa dakin babu. Ta kawo masa fruit juice wanda ta hada da kwakwa, kankana, dabino da ayaba tayi blending ta tace. Sugar kadan ta kara tasa a fridge yayi sanyi. Komai nata a nutse take yinsa yaji ta kara shiga ransa sosai. Love will find its way tabbas haka ya taba fada mata...ko dai har ya iso ne bai sani ba? Shi kadai yayi murmushi tare da lumshe idanunsa. plate ta dauko zata yi serving dinsa abinci tana kallonsa. Bata gajiya da kallonsa...sai ta tuna abinda Fadila tayi mata....a sannu zan rama ta fada a ranta. Fahad ma ta koya masa hankali bare mace yar uwarta. Yaji dadin abincin sosai yayi ta mata godiya akan yadda ta iya bata lokaci tayi masa girki. Ya so nuna mata godiyarsa fiye da haka don shi da samun abincin kirki dai yaje gidan Umma. Sai dai kuma yanayin da suke yasa bazai iya ba. Fadila tayi nasarar bata musu mood dinsu. Kafin ya gama cin abincin ma tayi tafiyarta daki. Wanka ta sake yi ta tsaftace jikinta ta kwanta. Kanta taji yana mata matsanancin ciwo. Ta kasa tashi ma bare ta nemi Huzaifa ya bata magani. Wasu hawayen ne suka fara zuba...yanzu ita haka rayuwarta zata kare kullum cikin bacin rai. Anti Mayya da 'ya'yan mutumin da sonsa yayi mata mugun kamu suka kirata yafi komai kona mata rai. Tun yanzu kenan ina ga idan suka kara girma Fadila tana musu hudubar tsiya. Huzaifa kuwa da ya gama cin abinci dakin fadila yaje. Yaran sunyi bacci Aliya tayi cuku cuku da rigar shaddar dake jikinta wadda Fadila ta gagara cire mata. Shi kuwa Aliyu duk sanyin AC da fanka daga shi sai pant ta kwantar dashi. Fadila na ganinsa ta ce yau ma dukan nawa kazo yi a gaban 'ya'yana? Bai kulata ba ya saka musu kayan bacci ya gyara musu kwanciya. Ya dubeta da kyau...ki sani Fadila duk mai hankali yana gudun ranar dana sani. Duk abinda kike shukawa da hannunki ba na wani ba zaki girbe wata rana. Auren mace sama da daya ba kaija farau ba so duk wani haukanki bazai sa na saki Aish ba. Na fada miki ina raga miki ne darajar aure to ki sani duk wanda bai godewa ni'imar Allah ba wata rana zai godewa azabarSa. Naso yi miki hukunci mai tsanani sai gashi wadda kika cutar ta nuna min komai a sannu ake binsa. Yanayin da na ganta bayan ta fita dazu ya sa zan barki da halinki. Yana juyawa zai fita ta yi shewa ta tafa hannu Ahayye yaro Ahayye ba yaro ba Iyye nanaye Duniya bata bar kowa ba hatta wanda baa auri uwarsa ba ma jiransa take. Ki ji tsoron Allah Fadila.. tace ina ji Huzaifa, dole kake ganin laifina tunda ka hadu da annoba, ka auri karuwa ragowar mazan titi. Itakar karfinsa yasa ya mareta sai da taga haske ya fita cikin bacin rai. Dakinsa ya shiga yaji zafi don babu abinda ke kunne na sanyaya daki. Hatta windows duk an saki labule. A tsakiyar gado ya ganta ta rufa da bargo. Yayi saurin yaye bargon yana cewa lafiya Aish? Rawar sanyi take yi sosai jikinta ke karkarwa. Ga wani katon hijab ta saka, yana kokarin cirewa tana kara rike abinta. Idanunta sunyi ja sosai da gani ta dade tana kuka. Ba don Umma ba yau Fadila sai dai ta kwana a gidansu a yadda yake ji a ransa. Da kyar ya iya cire hijab din tan masa wani kukan ita sanyi take ji. doguwar rigar bacci ce a jikinta ta cotton. Ya kai hannu kai da wuyanta. Jikinta yayi mugun zafi, Oh my God ya fada yana tashi ya tsaya yiwa wadda bazata dauka ba nasiha ga Aish tana kwance. Ruwan famfo ya debo a wata roba ya hado da karamin towel. Jikinta ya rinka bi yana gogewa tun tana cewa ya bari har ta dena. Shi har mamaki ta bashi a wannan yanayin wai har tasan kunya don rufe jikinta ta rinka yi ita a dole kada ya ga jikinta.sai da ya gama ya zubar da ruwan ya dawo ya bude wata drawer ya dauko first aid box. Idanunta duk sun mata nauyi da kyar take bude su. Amma tana ganin ya fito da syringe ta fara kokarin tashi. Kayi hakuri don Allah Dr bana so...hawayen da ya tsani gani take yi. Yace kema kiyi hakuri nayi miki don ki sami lafiya. A hankali ta fara kokarin gudu yace bazan miki da zafi ba kinji. Tace to tsaya na shirya...a zaune nake ma ya fada. Ganin dai shirin yaki karewa sai kawai ya rungumeta yadda bazata motsa ba har yayi mata. Ai kuwa wata kara ta saki tare da cigaba da kuka mai sauti. Yana sakinta ta soma dukansa. Shima yasan ruwan allurar akwai zafi. Ya tashi ya kawo mata ruwa tasha magani. Sai dai tana sha shima da kyar ta fara kakarin amai. da gudu taje toilet ta amayar da maganin. Duk tausayinta ka kamashi ya gyara mata jiki kuma ya gyara wurin sannan ya sake kwantar da ita. Sai da yayi nafila har ya jefa pillow kasa inda yake kwana sai ya dawo dashi gadon. Gefe dai ya kwanta yana kallonta cike da tausayi da tsantsar so. Ya tabbatar bazai taba jindadin rayuwarsa ba idan babu Aishatu a ciki. Ta soma bacci yaga tasa kafa tana ture bargon. Gumi take sosai hakan ya tabbatar masa zazzabin ya sauka. Haka yayi ta kallonta har bacci ta dauke shi. RASHIN GODIYA ✂ 38 Tuni Huzaifa ya tattaro dukkan nutsuwarsa. Idanunsa sun kasa barin Aishatu. Ita kuwa ba don kada Fadila tayi saurin gano ta ba da ko kadan bazata iya jurar kallonsa ba. Ya juga ga Fadila wadda kuka yaci karfinta sosai, bari na gama na dawo zan kira Baban gandu na sanar dashi abinda yake faruwa. Ko sakin da Huzaifa yayi mata bai kada mata ciki kamar sunan Baban gandu da huzaifa ya fada ba. Wan mahaifinta ne wanda tun suna yara suke tsoronsa. Mutum ne mai tsayar da gaskiya amma yana da fada sosai. Idan laifin mutum ya tsananta ba bakon abu bane a gareshi ya dake shi. Aishatu ta dauki mayafinta ta yafa tare da bin bayan mijinta. Falon Huzaifa na waje wanda yake tarbar baki suka shiga. Bata ma san dashi ba sai ranar. Mal Habu yayi wa Baba da Mahmoud kaninta jagora ya shiga. Murnar a wurinta ta kasa buya, ta durkusa su gaisa sai kuka. Baba yayi saurin yiwa Huzaifa kallon tuhuma. Har abada bazai kara bari wani namiji ya wulakanta masa 'ya ba. Yana son abarsa sosai. Huzaifa ya wayance kinga dai Mahmoud yana kallonki kina hawaye. Baba ya dubi dan autansa kai fita waje kafin ka sami labarin kaiwa gida. Duk suka yi dariya harda ita mai kukan. Huzaifa yace Baba ai tunda aka ce kazo ta fara kwallah wai bata taba tsammanin ganinka ba a gidanta. Mal Said yayi yar dariya yau ma hanya ce ta biyo dani kuma dai kaninki dana aiko ya nace sai munzo. Huzaifa ma ya durkusa Baba ya taro shi da hannu ya bashi hannu suyi musabaha. Haba Huzaifa ai kai dana ne. Dana da ya kira shi yasa yaji dadi. Wani karamin buhun da Mahmoud ya ajiye Baba ya nuna musu. Ga tsarabarku daga Getso. G Juma ce tace ki raba har su Hajiya kwan zabi ne. Bakar Ledar kuwa na yar uwarki ne. Aishatu tace wacce Baba? Yace yayarki mana, ya dan kalli Huzaifa sunan ne ya dan kwanta min. Huzaifa da Aishatu suka yi shiru sai can tace mungode Baba. Da ganinsu yasan akwai matsala yace Aishatu kada kiyi kuskuren yi min karya menene? Naga kuna yiwa juna kallon kallo ko zuwan nawa ne bai kamata ba. Huzaifa yace Subhanallah Baba ba haka bane. Sallamar Fadila ce tasa hankalinsu ya koma ga kofar falon. Bayan fitarsu ta kira wasila a firgice tana kuka tana fada mata abinda ya faru. Wasila na shiga uku Huzaifa ya sake ni. Tace ke kwantar da hankalinki yar uwa. Kije ki bashi hakuri sosai a gaban Aishatun. Itama ki bata ni kuma ki bar sauran a hannuna zam nemo mana Fahad dinnan duk inda yake. Nayi miki alqawari ta inda ta shigo zata fita. Fadila taji dadin zancen wasila tace bari su dawo baban shegiyar ne yazo. Wasila tace to zama bai kamaki ki ba. Kije ki bada hakurin a gabansa. Ki tabbatar yasa baki Huzaifa ya mayar dake. Fadila ta karaso cikin falon lullubinta har ka. Gaban Aishatu ta fara durkusawa ki yafe ni Aisha. Nabi son zuciya �a cutar dake. Wallahi ina son mijina bazan iya rayuwa babu shi ba. Ta koma kan Huzaifa ka �afe min Abban Aliya nayi maka alqawarin ganin sauyi a halayena. Huzaifa duk kunya ta kamashi a gaban suriki. Ta tashi ta koma gaban Baba. Ka yafe min abinda nayi maka kwanaki kuma ka ta��akeni ka sa baki ya mayar dani. Saki da�a yayi min dazu. Ta kuma rushewa da kuka kamar wata zautacciya. Huzaifa ya harzuka me ya hadaki da Baba kuma? Duk suka yi shiru ya sake maimaita tambayarsa da tsawa ga Fadila a tsorace tace kwata na watsa masa kuma na gargade shi kada ya bari ayi auren ku. Huzaifa ya �o kanta zai doketa da kafa. Tashi ki fitar min daga gida. Baba �ace ashe zamana anan bai kara komai ba dana? Ina gabanka kana korar mace. Wata rana Aishatu zaka koro min kenan. Cike da kunya da takaic� Huzaifa ya labartawa baba irin cin kashin da take yiwa Aishatu. Kwarai ran baba ya sosu saidai yana tsoron Allah Ya kamashi da �aifin kin bada shawara tagari. Na yarda kaddara ce ta kawo ni gidanka a yau. Indai ina da mutumci komai kankantarsa a idonka ka mayar da ita yanzu. Huzaifa yace haba baba kafi karfin �aka ma. Aishatu taji dadin yadda ta kasance. Bata da burin zama sanadin fitar wata mace daga gidan mijinta. Baba ya yi musu nasiha sosai akan hakuri da juna. Shi da yazo ya da niyar su gaisa sai gashi sun kusa awa daya. Huzaifa ya harari Fadila bayan tafiyar baba kinci sa'a yau. Amma next time you won't be so lucky. Ta tashi a sanyaye kamar gaske...babu next time Huzaifa. Aishatu duk da taji dadi amma a tsorace take, ta tabbatar mutum baya canja hali lokaci daya. Sai dai zata yi mata uzuri da adduar su sami zaman lafiya mai dorewa. RASHIN GODIYA ✂ 37 Ita ta fara tashi da asuba jikinta yayi mata nauyi amma zazzabin da ciwon idon duk yayi sauki. Sai idanunta da suka kankance ita da kanta taji hakan. Tana juyawa ta ga Huzaifa yana bacci....kasa dauke ido tayi daga kansa ta fara tunanin me ya kawo shi gadon. A hankali ta tuna abinda ya faru a daren sai kunya ta kamata. Rufe ido tayi da hannuwanta kamar yana kallonta. Sai kuma ta cigaba da kallon fuskarsa....Huzaifa irin mutanen nan ne masu kwarjini da daukar hankali. Kyakkyawan sajensa ya zagaye habarsa zuwa saman bakinsa. Ji tayi sonsa yana karuwa a zuciyarta sosai. Ta shagala da kallonsa kamar daga sama taji yace nayi miki kyau ne cikin sanyin murya. Dama gadon ya tsage ta fada ciki haka taji don kunya. Zata gudu yayi saurin riko ta. Zama yayi suna fuskantar juna amma ta runtse idanunta yace ki bude ido mana Aish. Ta girgiza kai da sauri. Yayi murmushi to bari nima na kare miki kallo yadda kika yi min. Kokarin noke kai yaga tana yi sai ya tashi bari nayi alwala kada kisa mu makara sallah. Ko da ya dawo daga masallaci bata dakin. Ya zauna karatu ita kuwa tana kitchen. Sauce tayi da mince meat wanda yasha albasa, attaruhu, koren tattasai, da caras. Sai ta kwaba flawa da ruwa da kwai daya sai dan gishiri. Haka ta rinka soyawa da mai. Yayi fari kuma yayi kyau sai ta dama kunun gyada ta kai masa dining table. takwas ta kusa lokacin da ta gama ta same shi yana bacci. Bandaki ta shiga tayi wanka ta shirya. Har ta gama yana bacci ta dan kwanta itama don jikinta babu kwari sai. Basu tashi ba sai shadaya da rabi. Ta rinka salati wai ta makara. Yace to aikin me zaki yi? Tace to tashi kayi wanka kazo kaci abinci. Wai yaushe rabon duniya...tun Fadila na amarya ma sai ta gama bacci take dora abinci. Yace ki kawo min daki kawai I am feeling lazy. Tayi dariya ta fita main falon gidan inda ta ajiye abincin. Aliya ta gani akan kujera shi kuwa Aliyu akan dinning table din suna cin abinci. Wurin kaca kaca sun zubar da miya. Kuma abin takaicin ma ba'a plate suke ci ba. Flask din suka bude suna tsoma hannuwansu. Yau da ita ta haifesu kila sai tayi musu duka. Hawayen ma sunki zuwa. A hankali ta karasa gaban table kafin tayi magana Aliya ta sauka da gudu tana kiran mummy. Shi kuwa Aliyu akan table ya kasa sauka sai ihu yake wayyo Abba ga Anti Mayya. A tsaye yake yana ihu sauran kadan ya fado Aishatu tayi saurin daukansa. Kafin ta ajiye shi sai dukanta yake da hannuwansa. Fadila da Huzaifa kusan a tare suka fito. Yaro kuwa ihu yake kamar ya shide. Fadila ta karbe danta kaga ni ko Huzaifa ka dauko matar da zata kashe min yara. Huzaifa yayi mata tsawa shut up fadila! . Aishatu kujera kawai ta dafe don kada ta fadi. Bazata iya kwatanta bacin ranta ba. Huzaifa yace Aish me ya faru Aish? Cikin rawar murya tace na fito daukar abincinka na tarar suna ci. Walla�i banyi �usu magana ba ma. Aliyu naga yana ihu shine na sauke shi fa. Fadila ta kalli wurin da suka bata ta rinka dariya. Aliya tace Mummy ce ta bude mana tace muci. waya Huzaifa ya kira dreban Umma yace yazo gidansa yana jiransa. Duk a falon suka zauna wurin shiru banda kukan Aliyu. Kusan minti ashirin sai ga dreban ya iso. Hannun Aliyu da Aliya ya kama ya kaisu mota..ka kaisu wurin umma ka fada �ata zanzo anjima. Fadila tana ta masifa a bata yaranta ko sauraronta baiyi ba. yana shigowa ya sami takarda da biro ya zauna kan kujera ya fara rubutu Ais�atu tazo ta karbi biron. Gwiwarta a kasa tace don Allah Dr kada kayi haka. Ya dagota a hankali Aish mutuwa ce kawai zata hanani abinda nayi niya. Fadila kije na sakeki saki daya. Huzaifa me kace? Cikin fada da kuka ta�e maganar. Yace ki fice min daga gida Fadila na gaji. Ta cigaba ni zaka saka saboda wannan karuwar? Har dame ta fini? Matar da ta gagara zaman gidan miji. Kaine mijinta na uku fa. Aishatu dama ta gama kulewa sosai tace Fadila kinsan da me na fiki? Fadila ta jefa mata harara. Aishatu ta rinka tafiya a hankali tana juya jiki. Jikin da yake tada hankalin Huzaifa. Yana ganin ta fara tafiya yace a ransa abin yazo. Bata tsaya ko ina ba sai gabansa ta kashe masa ido. A hankali take magana amma yadda fadila zata ji. Da irin wannan karuwancin na fiki sai ta hura masa iska a fuska, ya lumshe ido har yaso ya manta a gaban Fadila suke ta sake hura masa a kunne. A hankali tace I love you baby...sai ta karasa rage tsazarar dake tsakaninsu ta hanyar hada bakinta da nasa. Wani shock yaji har kafarsa ya biye mata. Ita kanta ta manta a inda take. shima kamar mai rada yace I love you too Aish. Kiris ya rage zuciyar Fadila ta buga ta dafe kirji tsananin kishi na damunta. Kujera ta dauko zata kwada musu sai suka ji sallamar mal Habu mai gadi. Faduwar kujerar hannun Fadila yasa suka kula da abinda tayi niyya ma. Da kyar Huzaifa ya iya cewa Mal Habu ya akayi. Yace Yallabai ana sallama da kai ne a waje. Ya ce sirikinka ne Mal Sa'id. RASHIN GODIYA ✂ 40 Yinin ranar har Huzaifa ya dawo ko kallon banza Aishatu bata samu daga Fadila ba. Sai dai ta kasa sakin jikinta da ita. Sai da ta gama abincinta na dare ya dawo lokacin tana wanka. Dakin yasha gyara da turaren wuta mai dadin kamshi. Jikinta ma sai da ta dade tana turara bayan tayi wanka. Ciwonta yayi sauki sosai don babu kuraje ko kaikayi. Discharge ne ya rage shima kuma bashi da yawa kamar da. Shiyasa bata wasa da shan magani ko kadan. Sanin baya gida yasa bata shiga toilet din da kayan da zata chanja ba. Fitowarta tayi kai tsaye da kaskon turaren wuta a hannu. Ai tana ganinsa ta koma da gudu saboda towel ne kadai a jikinta. Ta dan leqo da kai Dr...sai ya harareta tayi saurin gyarawa baby don Allah ga hijab dina can akan abin sallah. Yayi mata murmushi ni na gaji hijab din nauyi kada na fadi garin dauka. Sai ta koma ciki ta rufe kofar. Shiru shiru yaji bata fito ba ya dauki hijab din ya mika mata. Haka ta fito tana sunne sunnen kai ta kwashi kayan shafe shafenta da kayan bacci zata koma toilet. Huzaifa yayi saurin tashi kinga shirya abinki kada kije ki kwaso mutanen bandaki ki rinka dukana cikin dare....tasan tsokanarta yake saboda labarin fahad da ta bashi. Tayi dariya duk mijin da baya jin magana ake zanewa ai. Shi dai Huzaifa sai ya fita ya barta ta shirya. Yana cin abinci yana kara godewa Allah da Ya hada shi da Aishatu. Komai nata tsaf sabanin yadda ya saba gani a nasa gidan. Yau ba yadda bata yi ba akan ya kwanta a kasa yaki. Tace to ita zata koma kasan nan ma yaki. Suna ta rigima da wasa ta sauke pillow kasa yace indai zaki kwanta a kasa kizo na rama abinda kika yi min. Kafin ya gama magana ta dawo dashi kan gadon tayi kwanciyarta a can gefe. Kusan awa daya da kwanciyarsu amma babu wanda yayi bacci. Juye juye kawai yake tsakanin hannunsa na hagu da dama baccin yaki zuwa. Duk da duhun dakin ya san itama ba baccin take ba shiru kawai tayi ta kasa juyawa ma kada su fuskanci juna. Bargon da ya rufa dashi ya yaye duk a banza yayi tsaki kawai yasa hannu ya janyo Aishatu jikinsa. Ta fara kokarin zillewa yayi mata rada a kunne lets stop pretending ko Aish. This is what we want. Yayi ajiyar zuciya sweetdreams my Aish. Amma kiyi addua kinji ko. Daga haka bai sake magana ba sai kankameta da yayi ta kwanta kan kirjin shi. A haka suka yi bacci...... Daga ranar suka kara shakuwa da juna sosai. Idan ya fita aiki sun rinka waya da text kenan. Sabon jere su Yaya zainab suka yi mata wanda dole yafi na da kyau da tsari saboda tsadar kayan. Ana aikin jeren Fadila ta shigo suka gaisa karshe ma dai da ita aka karasa aikin. Su Saddiqa sunyu mamakinta sosai. Aka gama Aishatu ta koma side dinta. Bayan kwana biyu Anti Sauda tazo da su Islam suka yini a gidan. Sunsha hira sosai don Aishatu da kyar ta bari suka tafi. ita dai Anti Sauda shawar zaman lafiya da rike gaskiya ta bawa Aishatu. Kuma ki dage da yawan godiya ga Allah bisa niimar da Yayi miki sai kiga Ya kara miki. Kuma ki kasance harshenki baya rabo da azkar. Da zasu tafi kayan kwalliya ta hadawa yaran suka tafi cike da murna. Tsakanin Fadila da Huzaifa ma zaman ya dan daidaita tunda yaga ta dena abubuwan da take masa. Hatta bangarenta ma tana gyara shi sama sama. Main falon gidan kuwa Huzaifa ya kafa dokar duk mai girki ita zata gyara shi. Ana haka mai aikin Fadila ta dawo. Ba karamar murna tayi ba don dan gyaran da take yi ji take kamar ta shekara tana abu daya. RASHIN GODIYA ✂ 39 Suna shiga gida Aishatu ta fara tattara kwanunkanta da su Aliya suka bata. Huzaifa na ganinta ya kwalawa Fadila kira ta fito a sanyaye ita a dole ta shiryu. Ya sha kunu wa kike jira ya gyara wurin nan? Kizo ki dauke ki wanke mata kayanta. Fadila tace dama tsintsiya zan dauko..Aishatu bari zan karasa. Itama Aishatu tace haba ki bari kawai ta cigaba da tattare kayanta. Sai da ta gama gyara wurin sannan ta koma kitchen ta dumama sauran sauce din. Ragowar wainar da ta ajiye saboda su Aliyun ta hada masa a tray daban ta kai masa. A kwance ta same shi ya rufe idanunsa. A bakin kofar ta tsaya ta kasa shiga dakin. Wannan kunyar tasa da take ji kada ace ta munafurci ce shine tunaninta. Lokaci daya take ajiye ta a gefe sai bukatarta ta biya kuma kunyar ta rufe ta. Anya yau bata zake da yawa ba kuwa? Da wane ido zan sake kallonsa ma. Zancen zuci ne ya fito fili don bata san maganarta ta karshe ta fito ba. Ji tayi yace da wadannan idanun masu rikitawa Huzaifa lissafi mana. Yana maganar yana tahowa gabanta. Tray din hannunta ne ya fara rawa saboda yadda ta rude da irin kallon da yake mata. Ba tare da ya dena kallonta ba yasa hannu ya dauke mata tray din. Gaba daya ta karasa rikicewa ta soma in'inar karfi da yaji. Uhmm dama...dam...dama na..nace. Ya dan kalleta kika ce me? Uhmm nace kayi..ko zakayi hakuri akan dazu. Huzaifa ya jawo hannunta ya zaunar da ita akan kujerar table din da yake aiki. Ya zauna a gabanta amma ya juya mata baya. Duk a takure take jin kanta sai ya kwantar da kansa a cinyarta. You were saying nayi hakuri. Hakuri akan me? Ta yaya ma zata iya magana a yadda suke dinnan. Tayi shiru kamar ruwa ya shanyeta. Daga kwancen yace na dauka ma zaki bani hakuri ne for kissing me. A ranta tace ashe yaji haushi...da saurinta ta daga kai sama eh shine dama nace kayi hakuri ai. Huzaifa yana lura da reaction din Aish dinsa. Komai nata yana bashi shaawa yace kada ki damu fa zan rama ne kawai. Tace zaka rama kuma? Eh yanzu if you dont mind. Bata san lokacin da ta ture masa kai ta rufe kanta a toilet ba. Dariyarsa ta rinka ji daga ciki yace ki fito ki bani abinci kafin na suma. Sai da yayi laasar ya tafi gidan Umma. Ta matsa masa da tambaya auta me ya faru ne, jiya ka dauko yaran nan daga gidan Shukriya yau ka turo su kafar Aliyu ko takalmi babu. A takaice ya sanar da ita abinda fadila tayi amma bai sanar da zancen saki ba. Umma duk hakurinta tayi ta fada. Tace ni sai inje har gidan naka wallahi. Haka kawai daga yin aure wannan da iyayenta sunji ai rai zai matukar baci. Kuma shine ka rufe min. Bansan an fasa mata kayan daki ba sai yau. Yaya kubra tace Umma mun kusa gama komai don gobe zamu karbo kayan ayi jere. Fadan sai ya dawo kan kubra haka kika iya ke kuma gyara gidan wani. Tun wuri ki daidaita da mijinki ki koma. Kubra tayiwa Huzaifa alama da ido.. mu bar wurin nan tun wuri don ran umma ya baci. Wasila bata sha wuyar samun number din Fahad ba don akwai ta da shige shige. Yadda ta dau zafi ko mijinta ne ya kara aure sai haka. Ana turo number din ta kira shi. A lokacin sun gama fada da yahanasu duk akan rashin haihuwa. Kowa yana ganin laifin dan uwansa. Wasila ta kira bai gane ko wace ba tace bazai gane ba tana son su hadu ne akan maganar Aishatu ne. Nan da nan ta samu attention dinsa yace zai zo kano ranar asabar suka tsayar da wurin haduwarsu. Da murna ta kira Fadila ta sanar da ita tayi mata godiya sosai. Tana ajiye wayar tayi dariya sai na nuna miki Fadila ba saar yinki bace. RASHIN GODIYA ✂ 40 Yinin ranar har Huzaifa ya dawo ko kallon banza Aishatu bata samu daga Fadila ba. Sai dai ta kasa sakin jikinta da ita. Sai da ta gama abincinta na dare ya dawo lokacin tana wanka. Dakin yasha gyara da turaren wuta mai dadin kamshi. Jikinta ma sai da ta dade tana turara bayan tayi wanka. Ciwonta yayi sauki sosai don babu kuraje ko kaikayi. Discharge ne ya rage shima kuma bashi da yawa kamar da. Shiyasa bata wasa da shan magani ko kadan. Sanin baya gida yasa bata shiga toilet din da kayan da zata chanja ba. Fitowarta tayi kai tsaye da kaskon turaren wuta a hannu. Ai tana ganinsa ta koma da gudu saboda towel ne kadai a jikinta. Ta dan leqo da kai Dr...sai ya harareta tayi saurin gyarawa baby don Allah ga hijab dina can akan abin sallah. Yayi mata murmushi ni na gaji hijab din nauyi kada na fadi garin dauka. Sai ta koma ciki ta rufe kofar. Shiru shiru yaji bata fito ba ya dauki hijab din ya mika mata. Haka ta fito tana sunne sunnen kai ta kwashi kayan shafe shafenta da kayan bacci zata koma toilet. Huzaifa yayi saurin tashi kinga shirya abinki kada kije ki kwaso mutanen bandaki ki rinka dukana cikin dare....tasan tsokanarta yake saboda labarin fahad da ta bashi. Tayi dariya duk mijin da baya jin magana ake zanewa ai. Shi dai Huzaifa sai ya fita ya barta ta shirya. Yana cin abinci yana kara godewa Allah da Ya hada shi da Aishatu. Komai nata tsaf sabanin yadda ya saba gani a nasa gidan. Yau ba yadda bata yi ba akan ya kwanta a kasa yaki. Tace to ita zata koma kasan nan ma yaki. Suna ta rigima da wasa ta sauke pillow kasa yace indai zaki kwanta a kasa kizo na rama abinda kika yi min. Kafin ya gama magana ta dawo dashi kan gadon tayi kwanciyarta a can gefe. Kusan awa daya da kwanciyarsu amma babu wanda yayi bacci. Juye juye kawai yake tsakanin hannunsa na hagu da dama baccin yaki zuwa. Duk da duhun dakin ya san itama ba baccin take ba shiru kawai tayi ta kasa juyawa ma kada su fuskanci juna. Bargon da ya rufa dashi ya yaye duk a banza yayi tsaki kawai yasa hannu ya janyo Aishatu jikinsa. Ta fara kokarin zillewa yayi mata rada a kunne lets stop pretending ko Aish. This is what we want. Yayi ajiyar zuciya sweetdreams my Aish. Amma kiyi addua kinji ko. Daga haka bai sake magana ba sai kankameta da yayi ta kwanta kan kirjin shi. A haka suka yi bacci...... Daga ranar suka kara shakuwa da juna sosai. Idan ya fita aiki sun rinka waya da text kenan. Sabon jere su Yaya zainab suka yi mata wanda dole yafi na da kyau da tsari saboda tsadar kayan. Ana aikin jeren Fadila ta shigo suka gaisa karshe ma dai da ita aka karasa aikin. Su Saddiqa sunyu mamakinta sosai. Aka gama Aishatu ta koma side dinta. Bayan kwana biyu Anti Sauda tazo da su Islam suka yini a gidan. Suns�a hira sosai don Aishatu da kyar ta bari suka tafi. ita dai Anti Sauda shawar zaman lafiya da rike gaskiya ta bawa Aishatu. Kuma ki dage da yawan godiya ga Allah bisa niimar da Yayi miki sai kiga Ya kara miki. Kuma ki kasance harshenki baya rabo da azkar. Da zasu tafi kayan kwal�iya ta hadawa yaran suka tafi cike da murna. Tsakanin Fadila da Hu�aifa ma zaman ya dan daidaita tunda yaga ta dena abubuwan da take masa. Hatta bangarenta ma tana gyara shi sama sama. Main fa�on gidan kuwa Huzaifa ya kafa dokar duk mai girki ita zata gyara shi. Ana haka mai aikin Fadila ta dawo. Ba karamar murna tayi ba don dan gyaran da take yi ji take kamar ta shekara tana abu daya. RASHIN GODIYA ✂ 41 Aliya da Aliyu sun dawo gida Huzaifa ya kaisu dakin Aishatu da kansa. Aliya sai rabe rabe take a jikin bango don tafi Aliyu wayo. Huza�fa yace musu wannan itama mamanku ce kunji ko. Daga yau nan ne gidanta kada na sake jin kun kirata da wani suna mara dadi sai na zane ku. Aishatu ta�i murmushi ta mika musu hannu ku zo mu gaisa. A dan tsorace suka karasa gabanta suka mika mata han�u. Ta basu sweets harda ice cream.. daga nan suka saki jiki har da cin abinci. Tana ta musu wasa Aliya tace �u�my tace mu rinka kiranki Maama. Abin yayi wa Aishatu da Huzaifa dadi suna cin abincin Aliyu yace maama abincinki yafi na mummy dadi, zaki dawo dani nan dakin? Huzaifa yace kana son dawowa ko. Yace eh Abba ita Aliya sai ta zama yar mummy ni kuma ga maama na. Ya koma cinyarta ya zauna. Huzaifa ya rada mata maaman Aliyu yaushe zaki masa kani ne? Kai ta sunkuyar tace ba rana bare wata. Yayi dariya kin kusa gama shan magani dai. Saboda haka ku fara saka rana. Fadila ke ta kai kawo a daki tun rana da taji labarin tafiyar Aishatu da Huzaifa Umra ta nuna bacin ranta a fili. Ba Umrar bace ta dameta kamar tafiyar da zasuyi tare. Duk inda Huzaifa zaije tare suke zuwa ko bayan ta fara haihuwa baya yarda ya tafi ya barsu a gida. Yau ga tafiyar tana ji tana gani zaiyi da Aishatu. Hawaye mai zafi ya sauko mata ba karamin daurewa take ba da tana gani Aishatu ke shigar mata dakin miji. Huzaifa na daki shiru har shabiyu saura na dare Fadila bata shigo ba. Ya kira wayarta yaji shiru bata dauka ba har sau uku sai ya tafi dakin nata. Bata cikin falo ya duba dakinta har da nasu Aliya bata nan. Hankalinsa ya dan tashi ya tafi dakin Aishatu. Da sallama ya shiga ya ganta tsakiyar yara suna bacci. Dadi da son Aishatu ya karu a zuciyarsa. Cikin kankanin lokaci ta siye zukatan yaran. Rufe musu kofa yayi ya koma. A tsakar falo ya ganta ta bude baki ganin daga ina ya fito ta fara halin. Kuka take yanzu Huzaifa ranar girkina ma sai ka shiga dakin Aishatu? Ya ce Fadila kenan, dakinki na duba ban ganki ba. Suma yaran basa nan shiyasa nazo dubawa. Tayi gaba kawai ta shiga dakinsa yabi bayanta wai meye yake damunki ne Fadila. Dole kace meye yake damuna mana. Don cin amana sai ka biya muku zuwa Umra ku kadai. Idan adalcin zaka yi ai dani zaka fara zuwa sannan wani lokacin kaje da ita. Huzaifa yayi ajiyar zuciya Fadila rigima to ai bani na biya ba. Alh Sabiu ne ya biya mijin Yaya Zainab. Kuma idan baki manta ba munje hajji da umra dake. Wace kasa na taba zuwa batare dake ba ma. Harararsa tayi kafin tace karyar banza yanzu ka fara aure da bai taba biya maka ba sai yanzu. Kunje kun gama kulla munafurcinku shine zaka fada min son ranka. To dole kasan yadda zaka yi dani wallahi don bazan zauna gadi ba. Zancenta ya fara kular dashi ya dai daure yaki magana. Wuri ya samu ya kwanta ta fita tare da bugu kofa. Bata jima ba ta dawo da sauri Huzaifa ina 'ya'yana? Na duba basa dakinsu. Yana daga kwance yace suna dakin Aishatu. Fita tayi da gudu wallahi bazasu kwana a can ba. Haka kawai kai din na hakura kuma yaran ma namu ne yanzu mu biyu? ta haifi nata mana tunda ta ita zuwa dakin miji. Huzaifa yace na rantse miki idan kika fita daga dakin nan sai ranki ya baci. Sai ki rinka abu kamar wata jahila. Ki fitan na gani. Dole ta hakura ta kwanta tana bambami. Can yaji ta dan matso kusa dashi Abban Aliya kayi bacci ne? Uhmm Abban Aliya kayi hakurk da abinda nayi. Ji yayi ta rike masa hannu yayi dan murmushi ya sake rintse ido. Shiru yayi mata yar rainin hankali kawai...ta iya shafawa idonta toka sai tata ta kawota ta shiga kwantar da kai. Kafin ya dawo daga massalaci da asuba Fadila ta bude wata drawer �ata dauki dan kudi yadda Wasila ta bata shawara. Wai idan bata dauka ba Aishatu zata kwashe. Tana cikin nema ne tayi karo da kwalayen magungunan Aishatu. Ta dauka tana jujjuya su a hankali ta rasa gane ko na meye. A iya saninta Huzaifa baya shan wani magani wadannan kuma an sha da yawa a ciki. Tana ta juyayin abin a ranta sai ta bude takardar cikin daya tana karantawa taga ance kada mai ciki tasha. Sannan an ce idan an dena ganin dischage sai mace ta dena sha. Hannunta har yana rawa ta kwafe sunan maganin a wayarta don ta tabbatar na A�shatu ne tunda mace ake ta a�bata. Haka Huzaifa ya dawo ya sameta akan gado tana browsing. Bakinta bude ciki da mamaki da fargaba. �anzu Aishatu na fama da mugun ciwo irin wannan shine ya aurota. Kuma dole yasan da ciwon tunda haka kawa� Aishatu bazata bar magani a dakinsa ba. Huzaifa na dawowa tayi saurin jifa da wayar ta mike da sauri. Yace �na zaki tace alwala. Yanzu bakiyi sallah ba kika zauna duba waya da asuba. Allah Ya shiryeki. Tace amin amin dai, a ranta kuwa murna tayi don wannan sirrin kamar ta baza shi ta gama. Kai anya kuwa Huzaifa zai kusanci Aishatu da ciwo........no wonder ta taba shigowa taga pillow da abin rufa a kasa. Kai wannan abu yayi dadi wasila zata sha labari. RASHIN GODIYA ✂ 42 Wasila a kashingide kan gadon Fadila tace ai ko kadan kada ki tona mata asiri ta hanyar baza zancen nan. Komai a hankali ake binsa. Ni yanzu kirawo min ita mu gaisa kiga yadda zanyi sai ki dau course. Koda yake gara naje da kaina sai taga kamar an bata mahimmanci. Wasila tayi sallama a kofar falon Aishatu Aliyu ya amsa. Fadila tace kinga yadda ta raba ni yarana ko. Wasila tace su Aliyu manya har ka iya amsa sallama haka kamar babban mutum. Ya durkusa Anti ina wuni, maama na ce ta koya min. Su ka sake hada ido lallai da sake. Aisha ce ta fito daga daki sanye da dogon skirt baki sai wata farar sleeveless riga. Gashinta ta daushe shi da ribbon daga gefe sai kamshi take, hannunta duk kumfa. Tace bismillah ku zauna mana baki ne damu. Daga ciki suka ji muryar Aliya tana cewa Maama in goge jikina kafin kizo. Aishatu tace eh ga towel nan ki dauka. Fadila ta dan wayance wanka tace kiyi mata ko? Tsifa na turata wurin Laure fa. Aishatu tace lauren ce ta yanke a hannu shine na karasa mata tsifar aka wanke kan. Nan da nan Fadila ta hade rai har sai da wasila ta dan take mata yatsa alamun ta saki fuska. Aishatu ta mayar da hankalinta ga wasila sannu da zuwa ina wuni. Wasila ciki da faraa tace lafiya kalau amarya ya gida da kiriniyar yara? Ai basu da kiriniya Aishatu ta amsa tana shafa kan Aliyu yaran albarka ne. Wasila tace sannu Aishatu kin sha aiki ga jiki kina fama dashi. Cak Aishatu ta tsaya a jikin fridge da take shirin daukowa wasila lemo. A sanyaye ta waigo jiki kuma? Wasila tace kinsan masu lalura irin taku suna bukatar hutu sosai. Kuma dai a rinka hankali kada wasu su dauka. Cup din hannun Aishatu a take ya fado bakinta har yana rawa tace wane ciwo? Sai Fadila tace rabu da ita kinji kanwata wai ta dauka ciki gareki kada nima na samu. Na fada mata ai ke da ciki ba yanzu ba sai nan gaba. Aishatu zancensu yana kara kidimata ta danyi yake ta zauna. Fadila tayi murmushi ina nufin sai kin gama cin amarci. Aure wata biyu ai baki fara komai ba a amarcinki. daga nan suka tashi suka fita har tana jin dariyarsu. Gaba daya sai ta rasa nutsuwa. Ta kasa gane hasashe suke na cikin ko kuwa dai zancen lalurarta ne ya fito fili. Haka ta gaji da tunani ta hakura. A daki wasila tace to kawata kinga yadda ake yi dai. Daga mata hankali zakiyi ta yi daga baya sai ki fasa kwan kowa yaji. Haka kuwa akayi Fadila sai tayi ta shagube idan taga Aishatu. Abin ya rinka damunta sosai, dan sakin jikin da take tare da Huzaifa ya fara ja baya. Ana haka wata jumaa Huzaifa ya sanar dasu zasu je Rano gaba dayansu. Fadila har tace bazata ba sai ta tuno maganar wasila tace zata bisu. Ranar asabar kafin karfe tara sun kama hanya. A mota suna ta hira Aishatu da Fadila kamar wasu yan uwa. Hirar ma Fadila ke kawo ta. Gidan kowa murna anga iyalin Huzaifa. Fadila dai ta kasa sakin jiki sosai dasu. Ita kuwa Aishatu da yaran kamar wadanda suka saba. A falon wan baban Huzaifa duk yawancin matan yan uwa da 'ya'yansu suka taru ana ta tsokanar juna. Wata abokiyar wasan Huzaifa ta dubi Aishatu...anti amarya ina fata mun kusa zuwa suna ko. Murmushi tayi cike da kunya don akwai manya a wurin Huzaifa yace kin tanadi shanun suna ko, baki ji an hana yanka rago ba sai shanu. Duk aka yi dariya Fadila tace rabu dasu kanwata ke ina kika ga lafiyar yin cikin yanzu. Duk kuyi ku gama sai nan gaba. Aishatu da Huzaifa suka yi saurin kallon Fadila ita kuwa ta basar. Matan wurin sai suka mayar da maganar wasa. Har suka dawo gida Aishatu bata da nutsuwa. Ba jimawa da faruwar haka kuma Nurain yazo gidan kanin Aishatu na biyu. Tayi murnar ganinsa sosai, da yake yana da saukin kai har kasa ya gaishe da Fadila. Da taimakon Habu maigadi ya kinkinmo kwandon tumatir masu kyau ya shigo dashi main falo. yace baba ne ya dawo daga getso jiya gonarsa tayi albarka. Aishatu ta kira babanta tayi masa godiya. Da ta gama tana durkushe da ledoji a hannunta tana rabon tumatir din har da yan uwan Huzaifa saboda manya ne sosai masu kyau. Tace Baba yasan ina son tumatir shiyasa yayi min wannan babbar kyautar. Fadila ta yatsina fuska sai ta ce ai da yake ance ana son irinku su rinka shan tumatir sosai yana da sinadarin kariya daga kamuwa da cancer. Aishatu da Nurain suka kalleta cikin rashin fahimta. Aishatu tace ban fahimci maganarki ba. Fadila ta dafa mata kafada ba wani abu nake nufi ba. Kinsan shi tumatir yana da sirruka masu tarin yawa. Zai miki amfani sosai lokacin da kika warke. Ta tashi ta shige daki. Nurain yace anya Yaya matar nan kalau take kuwa. Ni duk zancen nata na kasa ganewa. Aishatu bata ma jinsa sosai hankalinta ya tafi ga tunanin da take. Wai yan kwanakin nan meye yake damun Fadila take mata irin maganganun nan. Banda iyayenta da Anti Sauda, Huzaifa ne kadai yasan lalurarta. Gabanta ya fadi....Allah Yasa ba fadawa Fadila yayi ba. Sai tayi saurin kwabar kanta. Dr Rano is a good man bazai taba tozarta rayuwarki ba. RASHIN GODIYA ✂ 43 Aishatu ta tambayi Huzaifa zuwa gidan Anti Sauda ta yini ya amince. Tace nagode Allah Ya saka da alkairi. Cikin mamaki ya kalleta don na baki izinin fita kawai kike min wannan godiyar? Ta na bude masa maballan rigarsa tace ai ya wuce kawai. Ya rike hannuwanta biyu yanzu idan nace bazaki ba zaki hanu? Sosai ma kuwa. Haram ne mace ta fita ba tare da izinin mijinta ba. Huzaifa ya rungume ta sosai na sani Aish amma banyi tsammanin akwai macen da fitarta ta dogara da izinin mijinta ba. Allah na gode maKa da Ka bani Aishatu a matsayin mata. A hankali itama tace Alhamdulillah. Yace kinsan kin kusa dena shan magani ko. Idan kika shanye dose din da na siyo jiya zamuje ayi miki pap smear. Yana dakina idan kin shigo anjima zan baki. Ya daga gira... Hopefully zuwa time din kin gama warkewa sai ki zama amaryar gaske. Murmushi suka yiwa juna Ya saita bakinsa a kunnenta did I tell you how much I love you? Tana dariya tace noooo. Wani irin kallo yake mata tana ja da baya yace zo na fada miki....suka ji an bude kofar dakin. Fadila ta yi saurin ja da baya kuyi hakuri wallahi ban san kuna ciki ba. Huzaifa ya daka mata tsawa wane irin iskanci ne wannan Fadila. Ta dan nuna alamun rikicewa to ai bansan ka dawo ba ne. Kuma naga nan dakinta ne. Yace shi dakin nata bazaki iya yin sallama ba. Fadila tana bashi hakuri Aishatu na bashi. Yayi tsaki ya cewa Aishatu idan kun gama ki sameni a daki. Kuma kiyi sauri. Har ya rufo kofar Aishatu tana murmushi....tana son mijinta fiye da tunaninta. Ta dubi Fadila da ta tsaya jikin kofa ki zauna mana ko mu koma falo ne. Fadila ta sunkuyar da kai kasa sai ga hawaye yana zuba. Aishatu na gani ta dawo kusa da ita. Subhanallah me ya faru? Fadila ta shaki hanci nasan Huzaifa ba karamin fushi yake dani ba akan abubuwan da nayi masa a baya shiyasa baya min uzuri yanzu. Haba ki dena kuka tunda mune a karkashinsa hakuri zaki sake bashi. Fadila ta goge ido to nagode sosai Aishatu Allah Ya barmu tare. Dama jiya ne da ya dawo lokacin kin kwanta ya bani wadannan maganin na kawo miki sai bacci ya dauke ni. Zuciyar Aishatu sai harbawa take da sauri da sauri don bakincikin da ke cin ranta. Fadila tana kallon yanayin Aishatu tace ga maganin ki taimake ni kisha yanzu kuma don Allah ki rufa min asiri kice tun a jiya na baki. Kinsan lalurar shan magani kullum babu dadi. Amma yace daga wannan kin gama ai. Shiru Aishatu bakin magana. Fadila tayi alamun tausayi da fuskarta baki ga yadda ya damu da lalurar nan taki ba. Nima duk na damu bayan ya fada min. Ta tashi tsaye bari naje daki...af! Ai kuwa ina da kawa mai gyaran jiki idan kin warke sai muje. Tana fita Aishatu ta fashe da kuka ita kuwa Fadila ta kwashe da dariya. Kadan kika soma gani yarinya. Huzaifa har ya gaji da jiran Aishatu yace ko dai Fadila ta ja ta da zance ko kuma bacci ya dauke ta. Yayi ta kiran wayarta a kashe. Yaje dakin kuma tana sallah. Haka ya zauna yana jiran ta idar har kusan minti talatin taki idarwa. Ta sallame raka'a ta takwas a kirgensa yayi saurin tsayawa gabanta. Muryarta har rawa take ta daga hannuwa sama zata yi kabbara ya rike su. Haba Aish tun dazu nake jiranki. Ki duba time har daya saura baki bani abinci ba. Kukan da take rikewa ya kwace mata. Ya rungume ta yana rarrashi me aka yi miki. Fadila ce ko? Cikin kuka tace bani da lafiya ne. Sai tauyinta ya kara kamashi kuma shine zaki yi shiru tun dazu. Ita dai kukanta take yi. Sai da tayi shiru yace Aish yaushe kika koyi karya ne. Ki fada min gaskiya me aka yi miki. Tace tausayin kaina nake ji. Huzaifa ya riketa sosai Aish this is so unlike you. Ki fada min gaskiya. Sai ya fita kawai yana kiran Fadila. Aishatu ta na riko shi yaki sauraronta. Duk da dare ne Fadila ta jima tana kasa kunne taji lokacin tashin bomb. RASHIN GODIYA ✂ 44 Kafin ya shiga dakinta Fadila ta shige cikin bargo tana baccin karya. Da karfi ya buga kofar ya bude. Ta tashi tana murza ido ita ga mai bacci me ya faru Abban Aliya? Yace ki taso ki biyoni daki yanzun nan sannan ya koma. Da bin bango ta shiga a dan tsorace ta ga Aishatu ta takure a kasa tana kuka. Tayi kwafa a ranta lallai tarkonta yayi kamu. Huzaifa sai kai kawo yake a dakin yace kinga samu wuri ki zauna zaki wani tsayawa mutane a ka. Sai da ta zauna shima ya zauna akan kujera Fadila ki fada min gaskiya me ya hadaki da Aishatu. Ai itama sai kukan Aishatu ba dai kin masa zancen maganin ba, ke da na rokeki ki rufa min asiri kada yasan yau na baki. Tuni Aishatu ta karasa yarda da cewa Huzaifa ne ya fadawa Fadila tunda gashi bata ji tsoron maimaita zancen a gabansa ba. Dan zaman da tayi daga gefensa a kasa ta tashi ta canja wuri gaba daya. Shi kuwa ya kasa gane inda su biyun suka dosa yace Fadila wane maganin. Ta kalli Aishatu ina ledar? Aishatu ta nuna mata tana kan bedside drawer. Fadila ta dauko ta durkusa a gabanshi ta mika masa. Yana gani yayi saurin tashi Fadila a ina kika dauko ledar nan? Dan kukanta ta cigaba kayi hakuri Abban Aliya nasan tun daren jiya kace na bata shine na manta sai dazu da na shiga dakinta. Dama ni nace ta sha na yau yadda bazaka gane ba. Ta kalli Aishatu nasan ba fada masa kika yi ba, ganewa yayi na kwana daya ne ko. Huzaifa yace ke ni ban fahimce ki ba. Aish yi min bayanin abinda ya faru. Fadila tace ni dai na fuskanci kamar baki so ya sanar dani ba ko? Shima ai ba son ransa bane. Shimfida na gani a kasa na tambayeshi shine yayi min bayanin infection dinki. Yace saboda karnin discharge ma shiyasa ba kya rabo da turaren wuta da air freshner. Nasan ba dadi miji ya nuna kyamar matarsa shiyasa na bashi shawarar ya daure ya kwana tare dake. Ta dan masa kallon tuhuma dont tell me baka dauki shawara ba. A lokaci Huzaifa ya tabbatar Fadila makira ce ajin farko. Yana kallo ta tashi ta rungume Aishatu kiyi hakuri kinji kanwata. Nasan da ciwo amma kamar yau ne komai zai daidaita tsakaninki da mijinki. Duk mace ai tana so� ganin danta bayan aure. Burina ki warke yadda zaki iya samun ciki ki cika gidan nan da yara. Aishatu fus�ar Huzaifa take �allo yadda �a saduda cewa ta gama dashi. Har gumi yake saboda yadda hankalinsa ya tashi. Aishatu duk fushinta a take ya sauka. Idan Huzaifa yana son tona mata asiri ko kyamarta bazai aureta ba. Kuma tun yaushe suka fara kwana wuri daya ma. Tuntuni baiji kyamar ba sai yanzu? Ta yaba da kyaun halin Huzaifa da na yan gidansu. Hakika kullin Fadi�a ne wanda ta jefa mata shakku a zuciyarta game da mijinta. Tana tunaninta taji yace Fadila abin har ya kai ga ki yi min sharri haka. Aish wallahi karya take min. Yadda yayi maganar ya kara bata tausayi sosai. Hawaye ya zubo mata ta share da bayan hannunta, gabanta ya�o ya tsaya a sanyaye zai sake magana tasa hannu ta rufe �asa baki. Cike da tsantsar so tace Babyna did I tell you how much I love you? Yayi murmushi mai cike da takaici saboda Fadila ta masa wulakanci sosai. Yace No. Ta rungume shi ta baya to muje muyi wanka sa� na fada maka. Huzaifa da Fadila gaba dayansu sunyi matukar mama��� abinda Aishatu ta�i. Tamkar Fadila bata dakin ta dawo gabansa ta tsaya tana masa shagwaba ni ka zuge min zip din na kasa. Bai iya cewa komai ba ya zuge zip din doguwar rigar atamfar dake jikinta. Ta ja hannunsa suka shige toilet suka bar Fadila a tsaya baki bude. Bata san lokacin da tace kan uba anya yarinyar nan mutum ce kuwa? Ta fita ta bugu musu kofa da karfi. Bata kula da lokaci ba ta kira wasila tana kuka, dama itama jiran feedback take bata kwanta ba..tsam ta tashi daga daki ta koma wani dakin ta amsa wayar. Ni na rasa yadda zanyi da yarinyar nan. Ta bata labarin duk yadda suka yi Wasila tace kwantar da hankakinki next week Fahad zai zo. Su Aishatu kuwa suna jin ta fita suka fito. Huzaifa zaiyi magana ta ce kada kace komai. I trust you. Kissing dinta yayi tare da godiya ga Allah. RASHIN GODIYA ✂ 46 Fadila ta aikawa Fahad text tana son su hadu ranar litinin da safe a kofar makarantar su Aliya. kamar yadda ta sani wannan litinin Huzaifa yana da call wato aikin kwana a asibiti. Da wuri ta tashi ta shirya Aliya harda yi mata girki ita da duk ranar girkinta sai dai ta bata biscuit da lemo. Ta shiga dakin Aishatu ga yarki zata tafi school tace bata ga Maama ba. Aishatu ta gyarawa Aliyu kwanciya ta dauko homework din Aliya ta saka mata a jaka. Sai kun dawo Aliya Allah Ya bada saa. Fadila tace amin maaman yara. Lokacin sati uku kenan da faruwar rikicin da ya jawowa Fadila saki na biyu. Tun lokacin take neman shiri da Aishatu. Tana dai kokari su zauna lafiyan amma ta gagara sake mata. Mutum kamar Fadila ba haka kawai ake sakewa dashi ba. Kamar maciji take mai jiran sara da ya sami dama. Aliya na fita daga motar ta fara neman numbar Fahad zata kira shi. Seat din gaba taji an bude sai ta ga mutum ya zauna a gefenta. Bude baki tayi zata yi ihu yace shut up and drive. Kamar tasan muryar amma bata tantance ba jiki na bari tace tare muke da mijina. Yayi yar dariya irin wadda ta taba ji a waya. Sai yanzu ta gane shi...Fahad? Yace eh. Bata sake magana ba ta rinka bin hanyar da ya nuna mata sai da suka je gate din central hotel yace ta shiga. Jikinta ya danyi sanyi kana hauka ne? Hotel ne fa sai wani ya gan mu. Fahad ya bata rai sosai idan kin fasa ne shikenan. Aikin banza kai, ki neme ni sannan ki nuna tsoro. Ai na zata mijin naki dan gwal ne zaki iya komai dominsa. A harzuke tace kada ka gaya min magana mana. Mijina yafi karfin ka zage shi. Fahad yace eyye kaga mai miji...yana magana yana tafa hannu. Fadila a tsorace take da shi tace muje amma kayi sauri kada ya koma gida bana nan. Har dakin da yayi masauki ya kaita duk da ta san hakan bai dace ba amma tana ji a ranta babu abinda bazata yi ba akan raba Huzaifa da Aishatu. Mijinta ne ita kada�. Sun hada plan din duk �adda zasu bullowa la�arin yace to sai naji daga gareki. Fadila tace shikenan. Tana fita ya koma kan gadonsa ya zauna. Yahanasu ya kira a waya tace ya aikin kayi breakfast kuwa? Ya gyara kwanciya banyi ba na dan soma abinda ya kawo ni ne. Tace to Al�ah Ya dubi niyya my dear. Yace amin Yaha....yana jin ihunta tana cewa Allah bana so, wane irin Yaha kamar a �auye. To ba yar kau�en bace ya amsa yana dariya. Huzaifa daga wurin aiki gidan Umma ya wuce. Yaya kubra tace to meye kuma kayi mana sammako yau kamar wani gwauro? Yayi murmushi yau a waliyinki nazo. Ta jefa mishi dankali Umma kinga autanki zai min rashin kunya �o? Umma tace rashin kunya ko gaskiya kaga shigo daga ciki autan umma muyi magana. Yaya kubra ta tsaya daga jikin kofa tana jin bayanin Huzaifa akan �adda suka yi da mijinta. Yayi alqawarin raba musu gida da mahaifiyarsa tunda ya tabbatar zaman tare ne yasa Hajiyar ta koyi sa wa iyalinsa ido. Gobe �asu je Rano tare ya biya sadaki. Yaya kubra ta ce duk yaushe aka gama wannan shawarar ina cikin gidan nan. Nifa ba cewa nayi ya rabu da Haj ba. Kawai abinda take yi ne bana so. Umma tace ya rage naku ni dai wannan zaman naki ya isheni a koma ayi bautar aure. Daga nan Huzaifa ya wuce gida. Sai da ya shiga dakin Aish suka gaisa sannan ya tafi dakinsa. Fadila yanzu kwantar da kai take sosai shi dai yana zaune da ita ne kawai saboda Allah amma duk ta fice masa a rai. Aishatu kuwa gyaran jiki suke zuwa da Anti Sauda sauki ya samu. Anti Sauda har tsokanarta take wai tana sheki saboda zata fara amarci. Tace kai antiña ni kunya nake ji. Ta kai mata duka a baya kyaji da gulmarki bayan nasan kwana bakwai dinnan sunyi miki nisa. Aishatu ta sake dariya. Wayarta ce tayi ringing gashi duk jikinta an shafe shi da wani abu an rufeta da bargo ga garwashi da turaren wuta mai matukar kamshi. Ta kalli wayar da kalar tausayi alamun anti sauda ta saka mata. Anti Sauda tace kaji min yarinya fa. Tun dazu yake bugowa ku gaisa kamar na sato ki. Aishatu tace na karshe ne Anti daga wannan zan fada masa yayi hakuri sai an goge min yadda zan dauka da kaina. Anti Sauda da mai gyaran jikin suna ta dariya. Daga lokacin da suka fara Huzaifa ya kira sau hudu duk Antin ke saka mata wayar a kunne. Wannan karon tana dora mata tace baby kaji Anti Sauda ko.....muryarta da yaji tayi masa dadi. Yaushe rabon da yaji wannan muryar mai taba masa zuciya. Shiru taji tace baby ko baka ji na ne. Yace ina jinki Aisha....Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun. Da karfi tace FAHAD? Anti Sauda ta yar da wayar ba shiri. RASHIN GODIYA ✂ 45 Kasa bacci Huzaifa yayi a daren saboda bacin rai. Hakika ba don Allah Ya taimake shi Aishatu mace ce mai fahimta da yin uzuri ba bai san da yadda zai fitar da kansa ba. Zama da Fadila bala'i ne, sai yanzu ma ya kara tabbatar da hakan. In Allah Ya yarda sai ya toshe duk wata kofa da zata sake kawo musu matsala. Yana dawowa daga sallar asuba ya tafi dakinta. kwance tace hankali kwance tana bacci. Lallai bata da kunya duk abinda tayi har ta iya bacci haka. Takardar da ya rubuto tun kafin ya shigo gida ya ajiye a karkashin wayarta ya fita. sai yanzu yaji wani dadi kamar an sauke masa katon dutse. Yaransa yasan ko bashi da rai Aishatu zata rike su amana. Ya koma daki suka koma bacci bayan sunyi karatu don bacci bai ishesu ba a gidan. Wurin karfe takwas suka ji wani gigitaccen kuka. Aishatu ta farka a tsorace baby waye wannan? Kaji wani irin ihu kuwa. shi kuwa ko yunkurin tashi baiyi ba tunda yasan mai kukan da dalilin kukan. Aishatu ta dan jijjiga shi don Allah ka tashi ka duba. Yayi murmushi na duba wato idan dodo ne ya cinyeni ni kadai ko? To anki wayon. Tace to ni bari naje ya cinyeni tunda haka kake so. Ya janyo hannunta dawo ki kwanta kinji Aish. Fadila ce take yi. Ai tuni ta mike shine kake kwance bayan kasan mai yi. Idan wani abin ne ya faru a gidan fa. Huzaifa ya juya baya ya gyara kwanciya sai ya cinyeta ita kadai. Ganin da gaske bazai fita ba sai ta tashi ta tafi dakin fadilan. Kuka take sosai tana fizge fizge. Aishatu dai sai taki karasawa ciki don tsoro ta bata. Fadila me ya sameki? Da katon zaginta ta juyo zata fara sai ta tuna yadda suka yi da uwarta wasila. Ta rarrafa ta rike kafar Aishatu ki min rai Aishatu kingani. Abban Aliya ya sakeni, na biyu kenan. Duk abinda nayi jiya sharri ne da karya. Ni kadai nayi bincike na batare da ya sani ba. Daga yau na dena na hakura na tabbatar aurenku babu mai iya raba shi. Wannan masifaffen kishi ta fada tana dafe kirji ki tayani addua Allah Ya yaye min. Dama tsoro nake kada ki rabani da mijina to gashi da kaina nake sawa ya nisance ni saboda halaye na. Kayya na cuci kaina na biyewa kishin banza. Tausayi sosai ta bawa Aishatu tace nawa yayi miki. Fadila a ranta tace ji kamar ba ita ta zuga shi ba. Daya ne ta fada tana ta matsar kwalla. Ki rufa min asiri yadda Allah Ya rufa miki. Tare suka juya zasu dakinsa suka ganshi a tsaye. Yace Aish zo ki wuce daki. Kin zauna tana fada miki karya da gaskiya kina ji. Zuwa yanzu ya kamata kisan halin Fadila. Tafiyarta ita ce alkhairi garemu. Fadila ta fara bashi hakuri kawai sai ta fadi kasa. Huzaifa yayi dariya yana kallonta. Yace kin gani ko Aish, idan bata yi abin kallo ba bata jindadi. Idan kin farfado ki kira mutanen gidanku suzo daukarki don wallahi bazaki min idda a nan ba. Zan baki ci da sha duk inda zaki. Aishatu ta sake kallon Fadila wadda taki motsi duk da yadda kanta ya soma kaikayi kamar mai kwarkwata. Tace babyna kayi mata afuwa for the last time. Nasan dacin saki da rayuwar da ke biyo bayansa ga wanda ya zalumci dan uwansa. Ta dan shafa mata ruwa a fuska sai gashi ta farfado huzaifa yace ai na zata kin tafi kenan. Fadila cikin kuka tace ku taimake ni ko albarkacin cikin dake jikina. Duk sunyi mamaki sai dai Huzaifa yasan bazata masa karyar ciki ba. Don tasan zai iya dubawa ya tabbatar. Aishatu tace Fadila nasan zan dade ban kara yarda dake ba don na biyu kenan abinda kika yi min. Amma darajar abinda ke cikinki muna rokonka ka taimaka maganar sakin ka janye. Idan ta sake yi maka laifi nayi alqawari bazan shiga ba. Fadila ta rungumeta ta tana ta godiya. Shi kuwa fita yayi. A sanyaye ta bishi daki yana zaune bakin gado ya dafe kai. Aishatu ta zauna a kusa dashi ta dafa masa kafada. Baby ka gode Allah sharrinta baiyi tasiri a kanmu ba da yanzu zuciya ta debe ni kila nice zan nemi sakin. Yayi saurin rufe mata baki. Allah Ya kiyaye Aish...tace to tunda hakan bai faru ba ya kamata mu nuna godiyar ga Allah ta hanyar yafe mata. Ka kara hakuri ko don darajar yara. Yace yanzu kin yarda na dawo da ita. Ta gyada kai don tsakani da Allah tana tsoron Fadila. Amma tana kwadayin ladan da ake bawa mai yawan afuwa idan an cutar dashi. Ya kankameta yana mata magana a kunne Aish it seems kina so sonki yayi min yawa a raina. Ke wace irin mace ce? Ya shafi fuskarta...you are too nice, too good. And Dr Rano loves you so much for that. Ita ma tace and I love you too. Ban taba tunanin zanyi aure namiji yaga darajata ba sai gashi ka zama sanadin gushewar duk bacin ran da na kwaso a baya. Duk da halin da nake ciki baka guje ni ba baby ta yaya zanyi sanadiyar raba maka iyali? Yace Alhamdulillah itama ta maimaita suka manta da Fadila da ke daki tana waya da Fahad. Wasila ce ta turo mata numbarsa ta kira. Cikin isa da gadara tace masa sunana Fadila matar mijin tsohuwar matarka. Idan har kana sonta har yanzu ka zo mu hadu. Fahad yace ke kinsan da wa kike magana kuwa kike nema ki rinka bani order kamar yaronki? Ta tabe baki ba Fahad bane. Yayi wata yar dariya shine, ya kamata ki san ba'a yiwa fahad magana a haka. Idan kin shirya ki sanar dani wurin da zamu hadu. Sai kawai ya kashe wayar. Ta tsaya tana kallon wayar a hannunta tana juyata. Shi kuma wannan waye ta fada a zuciyarta. RASHIN GODIYA ✂ 47 Aishatu ta rude jikinta na rawa tace Anti Sauda me zai sa ya kira ni haka kawai. Anti Sauda tace kinga kwantar da hankalinki in Allah Ya yarda ba komai. Ita dai Aishatu hankalinta bai kwanta ba sai da aka goge mata jiki ta tashi jikinta duk ba kwari. Anti sauda tace kina zuwa gida ki sanar da Dr don daga labarinsa ni ko kadan ban yarda dashi ba. Aishatu tace ai dole anti. Ni sam ban yarda da rufa rufa ba. Fahad mugun makiri ne ga iya hada sharri. Suna magana suka fito waje, dama gidan babu nisa da na Anti sauda a kasa suka je. Fadila tana zaune gaban motar Huzaifa ya daukota daga gidansu tace Abban Aliya mu biya mu dauko Aishatu naga jiya irin lokacin nan ta dawo. Huzaifa yayi tsaki bana son iyayi, ta sanar dake inda zata ne da kike cewa a daukota. Ko kuwa son jin kwaf ne ya motsa kike neman bugun cikina. Fadila ta sunkuyar da kai, nasan duk abinda nayi ne a baya yasa komai nayi yanzu sai ka fassara shi da wata manufa. Shareta yayi don yasan son jan zancen take. Ya dauki wayarsa ya kira Aishatu dama niyarsa kenan su biya a daukota tunda yamma tayi. Ta fada masa ta gama zata jira ta koma gidan anti Sauda. Fadila na jin haka ta dauko wayarta ta tura text. (Tana gidan nan da na kwatanta maka a yan kaba. Kayi sauri muna hanya) Baiyi mata reply ba ya cigaba da kallon gate din gidan da Aishatu ta shiga daga cikin mota. Ta kara kyau da haske...sai yanzu ya kara ganin wautarsa akan yadda yayi treating dinta a gidansa. Yaro ya gani zai wuce yayi saurin fita daga mota ya tsayar dashi. Don Allah kace Aisha tazo inji Huzaifa. Ka fada mata tayi sauri wayata ce ta mutu. Yaron ya shiga ya fadawa Sajida sakon ta shiga dakin mamanta ta fada musu. Aishatu ta tayi saurin gyara fuska Anti Sauda sai dariya take...na dai fada miki amarcin nan sai an gama gyaraki. Na fuskanci Huzaifa ya gama koya miki rashin kunya idan ban kaiki ba zaki kai kanki. Aishatu ta rinka dariya suka fito tare. Anti Sauda tace gori zan masa har yau bai taba shiga gidana ba. Basu ga motarsa a bakin gate ba har Anti Sauda na cewa ko dai tafiya yayi wani wurin kila yanzu zai dawo. Sam bata kula da yadda Aishatu ta sandare a tsaye ba. Hannunta taji ta damka har ta danyi ihu ke lafiya zaki karya ni. Kamar me rada ta nuna mata mutumin da yake tahowa wurinsu. Anti Sauda tace waye wannan? Ko Fahad ne? Aishatu ta gyada kai alamar eh. Assalam alaikum wa rahmatullahi wa barakatuhu. Anti Sauda ta sha kunu ta amsa da kyar sannan ta rike Aishatu shige muje ciki. Fahad yace don Allah Haj ki daure ku saurare ni. Abinda ya kawoni yana da matukar mahimmanci. Aishatu ta juya a fusace yayi saurin cewa don girman Allah ki tsaya. Ba tare da ta juyo ba ta tsaya. Kan gwiwoyinsa biyu ya durkusa ki yafe ni Aisha. Ni mai dumbin laifi ne a gareki kuma wallahi ban taba jin son mace ba sai da na rabu dake. Nayi nadama mara iyaka kuma tun a duniya naga sakayyar abinda nayi miki tana faruwa a kaina. Sai hawaye suka fara zuba a idanunsa. Ya kalli Anti Sauda ki taimaka ki bata hakuri ko zanga sassauci a rayuwata. Bani da wani burin da ya wuce ki furta da bakinki kin yafe min. Duk maganar da yake kin juyowa tayi. Tana tuna irin wahalar da ya rinka bata ciki harda zubar mata da ciki sau biyu. Anti Sauda tace ni abinda ya bani mamaki ya akayi kasan tana gidan nan. Yayi murmushi ki roketa ta yafe min sai kuji abinda ya kawo ni. Wallahi Aishatu bazan kara cutar dake ba. Ina tsoron lahirata, ina tsoron wutar Allah, ina kunyar haduwa da Mahaliccina. Ta dan juyo na yafe maka amma don Allah ka dena bibiyata haka. Ya tashi yana kade rigarsa nagode sosai Aisha. Sai kuma mu koma ga abu na biyu da ya kawo ni....kafin yayi magana suka ji wani mahaukacin horn. Dukkansu basu tun san lokacin da Huzaifa yayi parking mota yana kallonsu ba. Ransa ya gama baci ji yake kamar ya shake fahad don ya tabbatar shine saboda haduwar da sukayi a kofar gidan su Aishatu. Zuciyar Aishatu kuwa don tsoro da fargaba kamar ta fito waje RASHIN GODIYA ✂ 48 Gaba daya Aishatu ta rikice ta ma kasa motsawa. Huzaifa ya fito daga motarsa a fusace ya janyo hannun Aishatu. Anti Sauda tace Dr kayi mata a hankali bamu san yana wurin nan ba. Tamkar ba da shi take magana ba haka yayi gaba abinsa. Fahad bai ce masa komai ba har ya tada kura suka wuce. Anti Sauda ta yiwa fahad kallon banza. Ince ko kaji dadi ka hada rigima. Aishatu tana fada min sharrinka sai yau �a tabbatar. Mai yasa baka yi masa baya�in abinda ya kawoka ba. Fahad ya�i murmushi tare da dan tabe baki saboda kishi mana. Anti Sauda ta yu hanyar gate din gidanta a fusace Allah wadaran �alinka. Fahad yace please ki saurareni. Maybe na iya fitar da kawarki daga zargi. Na tsaya sauraronka nima nawa mijin ya dawo ko. Sannu mugu to ta Allah ba taka ba. Ta s�ige tare da bugo gate din da karfi. Kana ganin yanayi Huzaifa kasan bashi da kwanciyar hankali. Babu abinda shaidan bai kitsa masa ba a zuciyarsa. Wai garin yaya ma Fahad yasan gidan Sauda? Kuma ya akayi yasan inda Aish take a wannan lokacin? Fadila ta dan juya baya inda take jin sautin kukan Aishatu a hankali. Aishatu wai me ya faru ni kun sani a duhu. Kaima Abban Aliya meye na fushi bayan baka kirata ko kayi mata horn ba tunda muka zo. Ai kaga ba laifinta bane don bata taho da wuri ba. Mtsw kuma maza da rigimarku. Shiru babu wanda ya kula ta. Ta sake cewa Aishatu waye mutumin nan ko dan uwanku ne. Na tuna shi a wurin walimarki yana ta miki liki. A fusace Huzaifa yace to uwar jaraba kina mota har �i� kare masa kallo...tayi saurin daga hannuwa sama yi hakuri na yi tunanin ko dan uwanta ne ko mijin wannan matar. Daidai lokacin da ya shiga gidan mal habu na rufe gate Fadila tace kai amma fa Ais�a j�ninku mai karfi ne don kuna dibar kama da mutumin nan. Hancinku yayi....wani irin burki Huzaifa ya taka saboda yadda ya harzuka. Yace Fadila idan bakiyi min shiru ba zan tattaka ki wallahi. Tayi dariya Aishatu yau angonki sai a hankali bari na barku. Ta fice abinta ta shiga ciki. Aishatu ta dago kai suka hada ido ta mirror din gaba yace kema ki fita. Ta soma magana baby ka saurare ni wallahi...katse ta yayi da tsawa Aishatu ki fita nace, am not in the mood. Bai taba fadar sunanta ba sai yau. Yau ma cikin bacin rai. Ba musu ta fita yayi ribas da motar ya rinka danna horn har mal habu ya fito da gudu daga bandaki ya bude masa gate ya fice. Aishatu ta shiga ciki tana kuka. Komai yayi mata zafi. Ta tabbatar plan Fahad ya hada tunda cewa yayi tazo inji Huzaifa. Komai yayi mata zafi ta shiga daki ta takure akan gado tana kuka a hankali. Ba ita ta tashi ba sai da taji kiran magriba. Fadila tana kallon yadda Huzaifa ya fita ta tafa hannuwa. Wannan karon ko kinfi kuda naci Aishatu sai kin koma inda kika fito. Ta kira wasila suka sha hira hankali kwance. Masallaci daya suka yi sallah. Sai da ya jira ya gama gaisawa da mutane ya fito sannan ya biyo shi waje. Sallama yayi masa mutum ya amsa cike da nutsuwa. Sai yace kamar Dr Rano ko mijin Aishan Sauda? Eh nine ya dan saki fuska. Don Allah magana nake son muyi. Gefe suka koma Huzaifa yace kaine mijin Haj Sauda ko? Babban su Islam yace eh nine lafiya dai? Huzaifa yayi masa bayanin abinda ya gani. Yace to ni bana son aiki da zargi, nasan halin mutuminan amma ina neman izini muyi magana da Saudan ta fada min gaskiyar abinda ya faru. Alh Adam yace kayi tunani mai kyau Dr. Allah Ya tsare mana iyali daga sharrin shaidan. Muje gidan..Huzaifa yayi masa godiya yace haba har daurin aurenka fa nazo. Rashin zamana yasa bama haduwa sosai. RASHIN GODIYA ✂ 49 A falon gidan suka zauna Anti Sauda tayi musu gamsasshen bayani game da zuwan Fahad. Ta kare da cewa wallahi Dr matarka tana sonka kuma tana da rikon amana. Bai kamata zargi ya shiga tsakaninku akan abinda ka gani kawai baka bincika ba. Idan da tana son komawa gareshi ai bazata aureka ba. Huzaifa ya dafe kai ya kasa magana. Garin yaya ya nuna bacin rai sosai ga matarsa wadda take yiwa mai lafi uzuri. Alh Adam yace Sauda kibar kishi, babu abinda baya sawa. Tace hakane kaga ko ba komai nasan kanwata tana da babban gurbi a zuciyar Dr. Murmushi Huzaifa yayi yace nagode sosai da yadda kike kula da Aish, Allah Ya saka da alkhairi. Ya tashi zan tafi don Allah idan ya sake contacting dinku sai ki sanar dani tunda kince ya fada muku akwai abinda ya kawo shi. Har bakin motarsa Alh Adam ya rako shi. Sai da ya fita sannan maigadin ya biyo Alh Adam. Uhmm Alh ga wannan takardar. Wani mutum ne dazu ya bani yace na bawa Hajiya sai na manta yanzu na tuna da na sake gani bako. Alh Adam yace kuma bai fadk suna ba? Maigadi yace na tamba�a yace idan na bata zata gane. Alh Adam ya bude takarda ya karanta. (Nasan ba lallai ku yarda dani amma akwai bayanin da nake son �i Aisha ko mijinta. Ga numbar wayata pls contact me. Fahad) Alh Adam yayi tsaki kuma shine sai yanzu zaka bani? Gashi wanda abin ya shafa yanzu ya tafi. Gida ya shiga ya nunawa Anti Sauda ta�� ta salati ta kira Aishatu wayarta a kashe, ita kuma bata da numbar Dr Rano. Dole suka hakura sai washegari. Huzaifa bai koma gida ba sai da ya nemo wata kaza da Aish ke so. Duk ranar da rigimarta ta tashi ta rinka nacin sai ya siyo mata ga layi da akeyi a wurin. Haka ya zauna yana ta tunanin halin da take ciki. Fatansa da�a ba kuka take yi ba. Gashi ta �ashe waya ya kasa samunta. Hudu �a siya ya wuce gida. A falonta ya ajiye nata ya wuce dakin Fadila ya kai mata biyu. Nata daya na yara daya, ta karba cike da �ur�a, ita dai ta ga kayan kwada�i kawai. Har zai fita tace Abban Aliya ina na kanwata? Yana jin yadda tayi maganar yasan gulma ce kawai. Yace ban siyo ba ki kyale ta kawai. Ta ce gaskiya irin haka ba dadi ai sai ya zama rashin adalci. Ya dan kalleta to ko zaki dibar mata ne. Tuni ta hade rai kai ne hakkin ciyar da ita ke wuyanka ai. Kuma nasan idan ka koma kila ya tashi mai naman ko? Ba komai amma dai ka rinka adalci. Yace naji kije ki kwanta ki kular min da baby. Ta sake jindadi ta rufe kofa tana tsalle da murna. Aiki ya fara kyau saura na gobe ma. Huzaifa yana mamakin hali irin na Fadila, ya tabbatar da ita ce a wannan yanayin Aish bazata nuna farinciki haka ba. Da sallama ya shiga dakinta ya tarar bata ciki. Allah sarki Aish yasan dakinsa ta tafi duk don kada ta nunawa mutan gidan halin da suke ciki. Can gefen gado ya hangota tana bacci akan abin sallah. Zuciyarsa tayi masa zafi ya kara jin tausayinta. Shiyasa Annabi SAW ya hanemu da daukar mataki cikin fushi. Ya ajiye ledar naman ya zauna a gefenta tare da dora kanta a cinyarsa. Motsinsa ne ya tasheta tayi saurin mikewa tana murza ido. Tana ganinsa ta soma kuka wallahi ban san shine yazo ba. Cewa akayi nazo kana jirana wayarka ba chaji kuma. Kamshin turaren da take yini ana yi mata ya doki hancinsa....bakinsa yasa ya hanata magana. Sun jima a haka hawayenta bai dena zubowa ba. Ya dago habarta da hannu biyu yana kallonta...kiyi hakuri nayi kuskure da ban tsaya sauraron hanzarinki ba. Kishi ne ya rufe min ido tare da mamakin abinda ya kawo shi har nan. Wani kukan yaga zata fara yayi saurin rungumeta, gaba daya ya zaunar da ita akan cinyarsa yace Aish I love you so much, bana son tuna kin taba auren Fahad bare na ganshi. Ya cutar min da ke sosai kokari nake na mantar dake duk wannan mugun experience din. Tana kukan tace kai kadai na taba so a rayuwata baby. Idan ka kasa amincewa dani bansan yadda zanyi ba. Duk wani farincikina ya danganta da kai. Haka suka yi ta kara jaddadawa juna so. Can yace wai kinyi wanka yau kuwa? Tsami nake ji. Dundu tayi masa a baya ba kaine ka sani kuka ba. Kuma wallahi bana tsami duk turaren nan da nake yini a ciki. Yayi dariya to kauri kike yi no wonder naji dakin kamar ana girki da itace. Hawaye ta soma tana kukan shagwaba ta tashi tana tura baki haka ma zaka ce ko? Duk gyaran nan da nakeyi saboda kai, to na dena kuma wankan ma na dena gaba daya. Yana mata dariya yace ashe haka kike da nauyi cinyata kamar ba a jikina take ba. Yana murza wurin da ta zauna daga yanzu idan zan rarrasheki daga nesa nesa zanyi. Kara shan kunu tayi tana masa mita nima bazan kara zuwa kusa da kai ba. Ta dauki mayafinta sai da safe na dena zuwa dakin nan. Ya dago ledar kaza ga wannan bari na cinye sai kisa a shara. Yadda tayi murmushi ya burge shi ta dawo da sauri wasa fa nake yi. Ai duk macen kirki a dakin mijinta take kwana. Yayi dariya sosai sannan suka zauna suka ci abinsu. Bayan sun gama suka yi wanka ya janyota jikinsa suka kwanta. Aish taji ya kirata a hankali. Naam babyn Aish ta amsa masa. Wai sai yaushe za'a gama gyara jikin nan? Naga ya gyaru sosai tun yanzu. Tayi murmushi sai nan da sati uku. Dan murmushin fuskarsa ya dauke ki manta da wani sati uku don bazan bari ba. Wai baki san medically bai kamata a rinka yawan shakar hayaki ba. Shi kanshi turaren da kuke yi ba'a so yayi yawa saboda kada yayi wa jiki illa. Aishatu ta gane abinda yake nufi tace to ai kaga ba laifina bane. Wato shi irin wannan gyaran idan ba'a jira an gama ba to baci zaiyi. Jinsa kawai tayi ya kara matseta cikin kunnenta taji yace wannan dai yau zai baci gobe sai a sake wani. Tace to ai Anti Sauda tace........maganar da bata sami damar karasawa ba kenan sai da asuba. Washegari tana kitchen wayarta ta rinka ringing. Huzaifa da ke shirin fita asibiti ya dauka yaga ko waye. Sunan Anti Sauda ya gani ya duba time bakwai da yan mintuna. Sai kawai ya dauka. Tana jin muryarsa ta gaishe shi sannan tayi masa bayanin sakon Fahad. Yayi mata godiya sosai ya fita kitchen wurin Aish ya sanar da ita. Suna maganar text ya shigo da numbar da ya rubuta musu. Huzaifa ya kwafa a tasa wayar ya kira. RASHIN GODIYA ✂ 50 Yanayin canjin fuskar mijinta yasa ta fara tsorata ta kagu ya gama ya sanar da ita abinda ya fada masa. Bayan sun gama yace mata ta zai je wurin Fahad a hotel din da yayi masauki. Aishatu ta ce kada ka je idan don nasan karshe ranmu ne zai baci. Huzaifa ya shafi fuskarta kada ki damu duk wanda ransa ya baci shi yaso. Tace ban gane ba. Zaki gane bari nayi sauri. Kafin ya fita ya kira wani abokin aikinsa ya nemi alfarmar ya kama masa aiki kafin ya zo. Fuskarsa a hade ya bi bayan Fahad ya shiga dakin. A jikin kofa ya tsaya ya rungume hannuwansa a kirji. Fahad tace don Allah ka zauna Dr. Magana nake so muyi ta hankali. Huzaifa yace nan ma ya isa. Fahad yace suit yourself. Fahad yace nasan ka sanni ka san wasu abubuwa da dama akaina. Bayan rabuwata da Aisha na so ta kamar inyi hauka. Kuma har yanzu ina sonta. Huzaifa ya daure fuska abinda ka kirani ka sanar dani kenan? No bashi bane amma ka sani son da nake mata ne yasa zan sanar da kai. A shekaru uku da nayi da matata ta yanzu naso haihuwa sosai. Duk lokacin da naje asibiti sai likitoci suce lafiyarmu kalau lokaci ne kawai baiyi ba. A lokacin na rinka tunanin yadda zanyi na rabaka da Aisha. Sai watarana naji waazi da ya tayar min da hankali. Ga tsananin mamakin Huzaifa hawaye ya gani a idon Fahad. Nayi nadamar zama sanadin zubewar cikin Aisha har sau biyu. Nayi roki iyalina, iyayena da sauran yan uwana gafara game da irin zamanmu da su. Aisha kadai ta rage min da hakkin rai biyu. Huzaifa abin ya fara isarsa. Kaga malam ni fa ba tarihin rayuwarka nazo ji ba. Fahad yayi murmushi ni kuma sai kaji tarihin zaka fahimci inda na sa gaba. A halin yanzu dai na shiryu daga munanan halaye na. Sai dai kwatsam wata rana wata mata mai suna wasila ta kirani a waya. Suna neman hadin kaina ne a rabaka da Aisha ni na aura tunda sun sami labarin ina sonta. Sai a lokacin Huzaifa ya zauna. Fahad ya cigaba tun lokacin na amsa mata amma banyi niyar yin komai ba sai da matarka Fadila ta kirani a waya da wannan bukatar dai. Naji tsoron idan ban amsa ba zata iya neman wata watar ko wani mutumin shiyasa nazo. Tare da sannin matata don ita ta bani shawarar yadda zanyi. Huzaifa ya tashi tsaye kana son kace min fadila ta sanka ne,wato sharri kake son kulla mata. Dama nasan zuwa wurinka will be a complete waste of time. Hotuna Fahad ya baza masa akan table din gabansu. Wasu shi da fadila ne a wajen makarantarsu Aliya. Sai wasu a gate din hotel din,wasu kuma a kofar dakin. Jikin Huzaifa ya soma rawa a sanyaye yace Fahad ka nemi matata ne? Fahad yace ka kwantar da hankalinka ko a da ni ba mazinaci bane. Magana tazo muyi akan yadda zamu bata tsakaninka da matarka. Ta yaya nasan gidan da Aisha take jiya? Huzaifa gumi ne ya jika shi lokaci guda. Wane irin tashin hankali ne wannan. Ina Fadila zata kai mugun halinta. Bata laakari da kullum tayi sai asirinta ya tonu. Wannan yafi komai kure shi tunda har zata iya kebewa a dakin hotel da mutumin da ba muharraminta ba. Ya ce da Fahad to meye next plan dinku. Fahad ya dauko waya a gabansa ya kira Fadila yasa a speaker. Tana dauka tace ,yauwa tun dazu nake jiran wayarka, ya fita itan ma dreban gidan uwarsa yazo ya dauketa. Huzaifa ya rike baki wai uwarsa. Fahad yace to yanzu ya zaayi? Ta cigaba na gano gyaran jiki take zuwa. Na riga na yanki key din dakin nata. Fahad da Huzaifa suka hada ido. Jin anyi shiru yace Fahad kana ji na? Eh ina jinki yanzu ya zaayi na shiga dakin yadda wannan mijin naku zai ganni. Fadila tayi dariya kada ka damu. Kazo bayan laasar sai na bude maka dakin. Zan tabbatar yau ni na daukota ba shi ba. Daga nan sai ka buya kada ka kuskura ka fito sai kaji muryarsa. Idan da hali ka rungumeta ma komai ihunta. Tana dariya fahad ya biye mata suka yi tare. Huzaifa kirjinsa ya dafe zuciyarsa kamar ana hura wuta. Fadila ta fi karfinsa yanzu mace me irin halinta zaman aure ba nata bane sai dai idan hali ya dace da na mijin. Huzaifa yace Fahad meyasa ka zabi ka fada min gaskiya? Fahad yace baka ji lokacin da na ce maka nayi nadama ba? Da ban amince ba Fadila zata iya neman wani. Dukkansu suka ajiye kishinsu a gefe suka tsara plan din yadda zasu bullowa Fadila. Ita wadda ake yi dominta bata san me sukeyi ba. Tana can cike da farinciki tana karasa gyara jikinta domin neman yardar Allah da ta mijinta. RASHIN GODIYA ✂ 51 Huzaifa ko aiki ya kasa zuwa saboda yanayin da yake ciki. Duk cikin 'yan uwansa babu wadda zai iya fadawa tayi shiru ba tare da ta sanar da umma ba. Shi kuwa yafi son sai ya kashe gobarar ma sannan za ta san abinda yake faruwa. irin wannan sirrin kuwa ba abu bane da zai iya fadawa aboki. Ciki ba don abinci kawai aka yi shi ba, wani idan ya sani ma dariya zai masa ace ya kasa rike mace. Daga karshe dai office ya wuce amma ya sanar yau bazai iya ganin marasa lafiya ba. Maaikatan asibitin sunyi mamaki domin hakan ba halinsa bane. Bai dade da zama ba sai ga wayar Fadila. Gabansa har faduwa yayi ya dauka ya kuma yi kokarin nuna mata komai lafiya yake. Sai da ta gama yi masa hira tace Abban Aliya kaga wasila ce tazo nan aka bugo waya yayarta ta karye a kafa. Na fita rakata muka ga tayarta daya tayi paci. Naga hankalinta duk ya tashi shine nake son in kaita. Hmmm kawai ya ce, yanzu ba don yasan gaskiya ba haka zata raina masa hankali. A fili kuwa cewa yayi mal Habu ya cire ya daura mata spare mana. Kukan wasilar yaji fadila ni na tafi kawai don bansan halin da take ciki ba. Fadila tace kaji ta ko duk a rude take. Huzaifa yace to ba komai ki kaita. Allah Ya kiyaye gaba. Fadila ta ajiye wayar suka tafa da Wasila. Tace kai amma fadila mijin nan naki akwai matsi sosai. Ni Kamilu bai isa na tambayeshi fita ba. Fadila ta ce uhmm nima da bana tambaya, zuwan shegiyar nan ne naga tanayi shiyasa na fara. Sake tafawa suka yi sannan ta kira Fahad tace yazo yanzu. Basu dade ba kuwa sai gashi kamar yadda ta fada masa kada yazo da mota bai zo da ita ba. Ya kira ya sanar da ita yana bakin gate. Sai ta fito ta ce Mal Habu ya duba mata baya tana jin kamar motsi, kafin ya dawo ta shige da Fahad. Wasila ta kare masa kallo tace gaskiya Fadila na kyasa. Ko kadan bata ji kunyar yana jin abinda ta fada ba. Fadila ta ce ke duk namijin duniya ai yayi miki. Fahad yana jinsu dai bai kula ba. Wasila ta sake cewa ita kuma Aishatu duk mazan da ke sonta haka suke kyawawa in dai bazaka damu ba Fahad ina son zama friend dinka. Yadda take masa kwarkwasa ya bata masa rai. Wasu matan basu san darajar da Allah Yayi musu ba. Fadila dai ta dauki key din mota ta rike mayafi a hannu. To zamu tafi zan tabbatar ni na dauko ta. Ga dakin ka shiga na hada maka da keys din falo da na daki. Yace to nagode amma kuyi sauri. Wasila dai kamar kada ta fita. Ta dade tana son Huzaifa ma amma saboda Fadila take hadiye wa. Ana yin laasar ta sake kiran Huzaifa ta sanar dashi zata koma gida amma taga wurin yayi kusa da inda Aishatu take zuwa za ta biya ta dauko ta. Yace ai yau da wuri ta gama ta tafi. Ina jin ta isa gidan ma. Amma dai nagode da kike wannan kokarin na ganin kun daidaita. Fadila dadi ya isheta dama bukatarta Aishatu ta riga Huzaifa zuwa gida. Hu�aifa �a ajiye wayar �a kalli Aishatu da ke zaune a gabansa tana sharbar hawaye. Idanunta sunyi ja sun kumbura sai ajiyar zuciya take yi. Yau bata gama gyaran jikin ba �aje ya daukota. Ya gama yi mata bayanin yadda suka yi da Fahad kenan Fadila ta kira. Kallonta kawai Huzaifa yake yi yace Aish menene abin kuka kuma? Bayan Allah SWT Ya fitar dake ba tareda anyi nasara akanki ba. Tace hakane amma me na tsarewa Fadila haka? Idan da Allah bai kaddari zamanmu ba da tuni mun rabu. Tashi ya�� ya rungumeta yana ta rarrashi ni bana son zancen rabuwa kinji ko. Duk bawan da ya dogara da Allah kuma yake gode Masa a kowane hali bazai tabe ba. Allah bazai dora mana jarabawar da tafi karfin imani�mu ba. Shiryuwar Fa�ad ai ba kokarinmu bane. Ina so ki kara inganta imaninki ki kasance mai hakuri da juriya sai kiga rahmar Allah tana bibiyarki. Aishatu ta kalli Huzaifa tana murmushi tace Alhamdulillah. Ya rike hannunta ko ke fa. Tashi mu tafi gida. RASHIN GODIYA ✂ 53 Kowa na binsu da ido �a kaita gaban mahaifiyarsa ya zaunar da ita sannan yace mata Aish bani key din dakinki. Ba musu ta dauko ta mika masa, yace guda nawa ne mukullan? Ta ce hudu ne biyu suna jakata biyu kuma suna wurinka. Huzaifa ya shiga daki ya fito da su. Ya hada ya ce da Baban ga�du ai sun cika hudu ko? Yace hudu ne zahiri. Wai ni kadai ne kaina ya kulle a wurin nan? Umma tace nima jira nake su yi min bayani. Idanun fadila kamar zasu fado kasa. Ta riga ta gama tsurewa tunda taga ya shigo da Aishatu tasan abinda zai biyo baya bazai mata kyau ba. Huzaifa ya tashi yaje ya bude dakin Aishatu sai ga Fahad ya fito. Nan fa kowa ya tashi tsaye ana kallon kallo. Umma tace auta don girman Allah me yake faruwa? Huzaifa yace su zauna yanzu zaiyi musu bayani. Suna zama yace Fahad bismillah. Nan da nan fahad ya fara bayanin abinda ya faru tun daga wayar Wasila ta farko. Kowa da abinda yake fada game da Fadila da kawarta. Aishatu kuwa sai kuka take yi. A wurin Huzaifa ya fadi wasu daga abubuwan da fadila tayi masa a baya tun kafin aurensa da Aishatu. Fadila ta soma kuka Huzaifa sharri zaka yi min ko har ka iya hada baki da tsohon mijin matarka don kawai baka so na. Baban fadila ya tashi ya hau dukanta. Fadila ke wace irin yarinya ce yanzu da ke zaa hada baki a kawo namiji dakin wata don miji ya saketa. Kuma da yake baki da tsoron Allah har ki kirawo dangin mijinki su zo kallo ko. To gashi ramin da kika gina kin fada ciki. Tana kuka tace Abba wallahi sharri ne. Tunda yarinyar nan tazo take kulla min sharri. Huzaifa kawai sai ya jefa mata hotunansu ita da Fahad a mota da hotel. Wannan karon Baban gandu ne ya kai mata duka. Kin cucemu kin cuci kanki Fadila. Umma ta ce Aishatu iyayenki sun san abinda ke faruwa...ta girgiza kai a'a Umma. Tace Allah Yayi miki albarka da kika rufa sirrin gidanki. Fahad ya tashi zai tafi suka yi masa godiya da bai biyewa son zuciya ya fada ga halaka ba. Ana ta yiwa Fadila fada tana rusa kuka wasila ta sabi jakarta zata gudu Huzaifa yace dawo nan. Ki jira mijinki zai zo daukarki. Wasila ta soma matsar kwalla tana bada hakuri. Babu wanda ya saurareta har Kamilu ya iso bai tsaya gama jin bayani ba ya ce ta tafi ya saketa saki uku. Nan kuma manya suka soma yi masa fada yayi aika aika. Shi dai murna yake yau ya sami kwarin gwiwar rabuwa da matar da ta zame masa karfen kafa. Dama iyayensa basa son auren. Haka wasilq tabi bayansa tana ta kuka har waje ana jin muryarta. Hankali ya dawo ga Fadila, Huzaifa yace Baba dama na kiraku ne don ku zama shaida saboda kada magana ta fito ta karyata. Ku gafarceni amma bazan iya sake zama da Fadila ba. Fadila ta taso tana ihu don Allah kada ka karasa sakina Huzaifa. Igiya daya ce ta rage min. Wayyo na shiga uku Aishatu kice kin yafe kada ya karasa sakina. Huzaifa ya dauko takarda ta tashi ta fizge wallahi baka isa ka sakeni ba. Kayi kadan Huzaifa dama nasan duk bakwa sona ta nuna su Yaya Zainab. Wallahi zama daram a gidan nan babu inda zani. Baban gandu ya kwada mata wani mari ba shiri ta nutsu. Yace bazan hanaka sakinta ba Huzaifa. Fadila kin zalunci kanki don Ubangijinmu sark� ne mai adalci. Kin zama daga cikin mutanen da basa iya godewa Allah. Godiya ga Allah fa ba ta tsaya a cewa ALHAMDULILLAH bane. Idan kika yi abinda ya dace ma kin nuna godiyarki. Fadila kina sabawa mijinki yana hakuri baki gode ba, kin kullawa matar abubuwa da dama wanda �a kai a saki a tsakaninku �ar sau biyu tana sawa ya yafe miki baki gode ba, Allah Ya baki rai da lafiya, gidan aure da zuria nan ma baki gode ba. Mijinki da abokiyar �amanki basu taba tunanin tona miki asiri ba sai gashi rashin godiyarki ya janyo naki asirin ne ya tonu. Me kike nema ne a rayuwa Fadila? Babanta cikin kunan rai yace me take nema kuwa Yaya banda ta jawo mana zagi da bacin suna. Babu abinda Allah bai baki ba na jindadin rayuwa Fadila sai dai zuciyarki bata da godiyar Allah. Duk macen da zata kasa sauke nauyin mijinta kuma ta nuna kishin banza don zaiyi aure bata da maraba da jaka. Fadila ta�i saurin kallon mahaifinta yace kwarai kuwa. Baki da maraba da jaka mana. Kina zaune wata can tana koya miki yadda zaki zauna da mijinki. Ke kuma kamar mara hankali duk abinda ta fada ya zauna miki a ka. har ki fasa kayan dakin kishiya dangin miji su biya ba tareda an neme mu ba. Haba Fadila! Indai hakan r�ba ne yau idonki ya gane miki ai. Umma ta ce Fadila yau kinga sabanin abinda kika so ya faru. Da yanzu wannan baiwar Allah zamu saka a gaba da fada da zagi. Ki sani zaman gidan miji iyawa ne. Kissa da kike ji ana fada ba hauka bace. A yadda kika iya kulla abubuwa haka da kinyi amfani da basirarki wurin kyautatawa miji da tuni bamu zo ga yau ba. Ni shaida ce auta ya so ki sosai sai gashi abin mamaki aure bai rufa shekara biyar ba ya kara wata. Zamanin daga ni sai mijina ya wuce. Yanzu fatanmu kawai idan tazo a zauna lafiya idan kuma ita muka tarar ma dai a zauna lafiya. Rayuwar har nawa take da zamu batawa kanmu lokaci da neman ganin bayan wasu. Shawarata ta karshe gareki shine kiji tsoron Allah ki gyara halinki. Su Yaya shukriya duk suna da abin fada a bakinsu amma tarbiyar umma ta hanasu magana idan manya nayi. Dole dukkaninsu suka yi shiru. Huzaifa ya dubi iyayen fadila...Baba ku yi hakuri ku yafe min amma bazan kara iya zama da ita ba. Ina tsoron abinda zaije ya dawo nan gaba ne. Baban gandu yayi ajiyar zuciya Huzaifa kayi hakuri gaskiya kuma bazan goyi bayan ka zauna da ita a wannan yanayin ba. Duk macen da zata iya shiga hotel da mutumin da ba muharraminta ba har daki dole aji tsoron zama da ita. Huzaifa ya kalli Aishatu wadda tun zamansu bata yi magana ba. Kawar da kai tayi gefe alamun yau babu ruwanta sai kawai ya tashi ya dora wa Fadila takardar da tun bayan da ya baro wurin fahad ya rubuta. Kukan da take yi ya bawa mutanen wurin tausayi sai dai duk bawan da bai godewa rahmar Allah ba,wata rana bazai ki godewa azabarSa ba. Haka iyayenta suka saka ta a gaba tana hawaye suka tafi gida. Umma ta sake yiwa su Aishatu nasiha suka tafi. RASHIN GODIYA ✂ 52 Kafin Fadila ta karasa gida Fahad ya tura mata text akan cewa kada tayi masa text ko waya saboda Aishatu tana dakin. Hankalinta kwance ta yi masa reply akan za ta kiyaye. Sai bayan rabin awa da komawar Fadila gida sannan Huzaifa ya dauko Aishatu suka taho. Da ya iso a waje yayi parking din motar suka shigo ciki sai Aishatu ta tsaya a falonsa na waje. Shi kuma yayi sallama ya shiga ciki. Ciki da nishadi ya shiga gidan yana ta faraa. ba shiri ya tsaya da yaga Fadila da Wasila a tsakar falo suna ta kai kawo. Ya sake maimaita sallama Fadila ta amsa da kyar, muryarta har rawa take yi. Huzaifa ya kallesu kamar mai mamaki yace lafiyarku kuwa ko yayar taki ta mutu ne wasila? Ta ja dogon numfashi jikinta da sauki. Gidanka ne dai a cikin matsala. Fadila ta share hawayen munafurci kinga ki iya bakinki kawai idonsa ya gane masa. A can waje kuma motoci biyu ne suke horn a bakin gate. Mal Habu ya bude musu suka shigo. Daya Yaya Kubra ce tare da Umma. Dayar kuma dreban yaya zainab ne ya daukosu ita da Yaya shukriya da Saddiqa. Aishatu ta leka ta window ta gansu hankalinta ya kara tashi me ya kawosu gidan a lokaci daya ta tambayi kanta. Su dinma a cikin tashin hankali suka shiga gidan. Huzaifa da yake tsaye a falo yana jiran amsar su Fadila ya juyo a tsorace yana tambayarsu ko lafiya. Saddiqa tace kai zamuyi wa wannan tambayar auta. Fadila ta kira dukkanmu tace muzo gidan nan akwai matsala. Yace nima shigowata kenan bata fada min komai ba. Umma ta kalleta ke Fadila ko dai yaran ne? Wasila tace yara Laure ta rakasu islamiya. Za ta sake magana sai ga sallamar baban Fadila da yayansa Baban Gandu. A take cikin Fadila ya bada wani mugun sauti tace Baba daga ina kuke haka? Baban gandu yace kaniyarki, ba amsa sallama ba gaisuwa sai daga ina muke? To daga inda kika aikemu muke mara kunya. Huzaifa da sauran suka gaisa dasu. Umma tace ni ku fada min abinda ke faruwa fadila ce ta kira mu. Baban gandu yace mu kuma Huzaifan ne ya kiramu da kansa. Yace lallai yana bukatarmu a gidan nan saboda wani abu mai matukar mahimmanci. Yaya Zainab tace wai ni ina Aishatu ne. Fadila ta durkusa gabansu dama dalilin nawa kiran kenan. Nasan duk abinda zan fada zaku ga kamar kishi ne yasa na fada shiyasa na kiraku ku zama shaida. Ban dade da dawowa gida ba munje duba yar wasila sai nake jin kamar maganar mutum sama da daya a dakin Aishatu. Da nayi zaton baki ne da ita sai kuma naji muryar ta namiji ce. Duk da haka nace ko kannenta ne. Ta kalli Huzaifa nasan dai ka hana maza wuce falon nan amma sai nace kila wani abin ne daban. Baban gandu yace ke kuma uwar shisshigi sai kika dorawa kanki damuwar da ba taki ba ko? Umma tace haba Alh kyaleta ta gama bayaninta. Fadila ta sake sauke murya tace to daga nan nace da wasila tazo muje mu gaisa sai naji kofar a kulle ta ciki. kuma na tabbatar da mutane a ciki. Na buga baa bude ba shine hankalina ya tashi na zaga tagarta ta baya. Wayyo Allah sai kuka ya kwace mata Abban Aliya ha'intarka Aishatu take yi. Ta window din tagar na hangota ita da wani suna.....Baban Fadila ya daka mata tsawa bana son zancen banza. Su Umma kuwa sai salati suke. Wannan wane irin tashin hankali ne. Jinkin kowa a mace suna kallon Huzaifa wanda ya dafe kai yana hawaye. Kowa ya tausaya masa basu san kukan tsabar bacin rai bane na irin halayyar Fadila. Falon yayi tsit can Huzaifa ya ce Fadila kin tabbata kin gansu tare. Tace wallahi na gansu a mugun yanayi. Ai wasila ma na wurin, ban bari sun ganni ba dai. Kasan yau baka dawowa da wuri kuma na mata waya cewa na fita. Kila shiyasa ta kirawo shi. Yayyan Huzaifa suna ta juyayin zancen. Kawai suka ga ya tashi. Waje ya fita har umma na cewa a bishi kada yayi wani wurin. Bai dade ba sai gashi ya dawo rike da hannun Aishatu. Fadila ta tashi da sauri jikinta na bari. RASHIN GODIYA ✂ 53 Kowa na binsu da ido ya kaita gaban mahaifiyarsa ya zaunar da ita sannan yace mata Aish bani key din dakinki. Ba musu ta dauko ta mika masa, yace guda nawa ne mukullan? Ta ce hudu ne biyu suna jakata biyu kuma suna wurinka. Huzaifa ya shiga daki ya fito da su. Ya hada ya ce da Baban gandu ai sun cika hudu ko? Yace hudu ne zahiri. Wai ni kadai ne kaina ya kulle a wurin nan? Umma tace nima jira nake su yi min bayani. Idanun fadila kamar zasu fado kasa. Ta riga ta gama tsurewa tunda taga ya shigo da Aishatu tasan abinda zai biyo baya bazai mata kyau ba. Huzaifa ya tashi yaje ya bude dakin Aishatu sai ga Fahad ya fito. Nan fa kowa ya tashi tsaye ana kallon kallo. Umma tace auta don girman Allah me yake faruwa? Huzaifa yace su zauna yanzu zaiyi musu bayani. Suna zama yace Fahad bismillah. Nan da nan fahad ya fara bayanin abinda ya faru tun daga wayar Wasila ta farko. Kowa da abinda yake fada game da Fadila da kawarta. Aishatu kuwa sai kuka take yi. A wurin Huzaifa ya fadi wasu daga abubuwan da fadila tayi masa a baya tun kafin aurensa da Aishatu. Fadila ta soma kuka Huzaifa sharri zaka yi min ko har ka iya hada baki da tsohon mijin matarka don kawai baka so na. Baban fadila ya tashi ya hau dukanta. Fadila ke wace irin yarinya ce yanzu da ke zaa hada baki a kawo namiji dakin wata don miji ya saketa. Kuma da yake baki da tsoron Allah har ki kirawo dangin mijinki su zo kallo ko. To gashi ramin da kika gina kin fada ciki. Tana kuka tace Abba wallahi sharri ne. Tunda yarinyar nan tazo take kulla min sharri. Huzaifa kawai sai ya jefa mata hotunansu ita da Fahad a mota da hotel. Wannan karon Baban gandu ne ya kai mata duka. Kin cucemu kin cuci kanki Fadila. Umma ta ce Aishatu iyayenki sun san abinda ke faruwa...ta girgiza kai a'a Umma. Tace Allah Yayi miki albarka da kika rufa sirrin gidanki. Fahad ya tashi zai tafi suka yi masa godiya da bai biyewa son zuciya ya fada ga halaka ba. Ana ta yiwa Fadila fada tana rusa kuka wasila ta sabi jakarta zata gudu Huzaifa yace dawo nan. Ki jira mijinki zai zo daukarki. Wasila ta soma matsar kwalla tana bada hakuri. Babu wanda ya saurareta har Kamilu ya iso bai tsaya gama jin bayani ba ya ce ta tafi ya saketa saki uku. Nan kuma manya suka soma yi masa fada yayi aika aika. Shi dai murna yake yau ya sami kwarin gwiwar rabuwa da matar da ta zame masa karfen kafa. Dama iyayensa basa son auren. Haka wasilq tabi bayansa tana ta kuka har waje ana jin muryarta. Hankali ya dawo ga Fadila, Huzaifa yace Baba dama na kiraku ne don ku zama shaida saboda kada magana ta fito ta karyata. Ku gafarceni amma bazan iya sake zama da Fadila ba. Fadila ta taso tana ihu don Allah kada ka karasa sakina Huzaifa. Igiya daya ce ta rage min. Wayyo na shiga uku Aishatu kice kin yafe kada ya karasa sakina. Huzaifa ya dauko takarda ta tashi ta fizge wallahi baka isa ka sakeni ba. Kayi kadan Huzaifa dama nasan duk bakwa sona ta nuna su Yaya Zainab. Wallahi zama daram a gidan nan babu inda zani. Baban gandu ya kwada mata wani mari ba shiri ta nutsu. Yace bazan hanaka sakinta ba Huzaifa. Fadila kin zalunci kanki don Ubangijinmu sarki ne mai adalci. Kin zama daga cikin mutanen da basa iya godewa Allah. Godiya ga Allah fa ba ta tsaya a cewa ALHAMDULILLAH bane. Idan kika yi abinda ya dace ma kin nuna godiyarki. Fadila kina sabawa mijinki yana hakuri baki gode ba, kin kullawa matar abubuwa da dama wanda ya kai a saki a tsakaninku har sau biyu tana sawa ya yafe miki baki gode ba, Allah Ya baki rai da lafiya, gidan aure da zuria nan ma baki gode ba. Mijinki da abokiyar zamanki basu taba tunanin tona miki asiri ba sai gashi rashin godiyarki ya janyo naki asirin ne ya tonu. Me kike nema ne a rayuwa Fadila? Babanta cikin kunan rai yace me take nema kuwa Yaya banda ta jawo mana zagi da bacin suna. Babu abinda Allah bai baki ba na jindadin rayuwa Fadila sai dai zuciyarki bata da godiyar Allah. Duk macen da zata kasa sauke nauyin mijinta kuma ta nuna kishin banza don zaiyi aure bata da maraba da jaka. Fadila tayi saurin kallon mahaifinta yace kwarai kuwa. Baki da maraba da jaka mana. Kina zaune wata can tana koya miki yadda zaki zauna da mijinki. Ke kuma kamar mara hankali duk abinda ta fada ya zauna miki a ka. har ki fasa kayan dakin kishiya dangin miji su biya ba tareda an neme mu ba. Haba Fadila! Indai hakan riba ne yau idonki ya gane miki ai. Umma ta ce Fadila yau kinga sabanin abinda kika so ya faru. Da yanzu wannan baiwar Allah zamu saka a gaba da fada da zagi. Ki sani zaman gidan miji iyawa ne. Kissa da kike ji ana fada ba hauka bace. A yadda kika iya kulla abubuwa haka da kinyi amfani da basirarki wurin kyautatawa miji da tuni bamu zo ga yau ba. Ni shaida ce auta ya so ki sosai sai gashi abin mamaki aure bai rufa shekara biyar ba ya kara wata. Zamanin daga ni sai mijina ya wuce. Yanzu fatanmu kawai idan tazo a zauna lafiya idan kuma ita muka tarar ma dai a zauna lafiya. Rayuwar har nawa take da zamu batawa kanmu lokaci da neman ganin bayan wasu. Shawarata ta karshe gareki shine kiji tsoron Allah ki gyara halinki. Su Yaya shukriya duk suna da abin fada a bakinsu amma tarbiyar umma ta hanasu magana idan manya nayi. Dole dukkaninsu suka yi shiru. Huzaifa ya dubi iyayen fadila...Baba ku yi hakuri ku yafe min amma bazan kara iya zama da ita ba. Ina tsoron abinda zaije ya dawo nan gaba ne. Baban gandu yayi ajiyar zuciya Huzaifa kayi hakuri gaskiya kuma ba�an goyi bayan ka zauna da ita a wannan yanayin ba. Duk macen da zata iya shiga hotel da mutumin da ba muharraminta ba har daki dole aji tsoron zama da ita. Huzaifa �a kalli Aishatu wadda tun zamansu bata yi magana ba. Kawar da kai tayi gefe alamun yau babu ruwanta sai kawai ya tashi ya dora wa Fadila takardar da tun bayan da ya baro wurin fahad ya rubuta. Kukan da take yi ya bawa mutanen wurin tausayi sai dai duk bawan da bai godewa rahmar Allah ba,wata rana ba�ai ki godewa azabarSa ba. Haka iyayenta suka saka ta a gaba tana hawaye suka tafi gida. Umma ta sake yiwa su Aishatu nasiha suka tafi. RASHIN GODIYA ✂ 54 Kwana biyu da faruwar wannan al'amari aka kira Huzaifa daga gidansu Fadi�a kan cewa tayi bari cikin dare. Ko da ta fice masa a rai yaso kwarai ta haihu don yana son yara. Ranar da yaje dubata ta bashi tausayi sosai kuma ta bashi hakuri. Har ta roki ya tayata bawa Aishatu ma hakuri. Bayan sati biyu Aishatu da Huzaifa suka tafi Umra. Bakinta ya kasa rufuwa lokacin da ta ga Ka'abar Allah. Daga inda ta ganta ta durkusa tayi sujjada ta kara godewa ALLAH SWT bisa ga niimoninsa gareta. Sunyi sati biyu banda ibada babu suke yi. Sai soyayyarsu da shakuwa da suke karuwa kullum. Basu da burin da ya wuce kyautatawa juna. Nan suka yi azuminsu har sallah. Ranar da zasu dawo tun safe Aishatu tace jikinta ba dadi tana ta narkewa. Huzaifa ya ce nasan ciwon bakya son komawa gida ne. Tayi murmushi wa yake son yin nisa da kasa mai tsarki? Ya ja hancinta babu. Suna jirgi ta dan kwanta jikinsa ta tashi ba shiri saboda amai da yake damunta. Kafin jirginsu ya sauka tayi sau biyar. Duk ta bashi tausayi haka suka tafi gida jikinta ba kwari. Su Aliya sun sha tsaraba ta dame shi sai an dauko mata su a daren yaki amincewa. Ke kin fiye rigima Aish. Kina fama da kanki kina kiran yara. Ki bari gobe na dauko su. Yau naga alama kwanan jinya zanyi. Ta dan turo baki please baby. Nayi missing din su sosai. Ya janyota jikinsa ni bakiyi missing dina ba ko. Ta gyara kwanciya ba ina ganinka ba kullum. Yace su ma yaran ai kullum kina waya dasu. Gobe zanyi musu albishir mai dadi. Tayi kara riko shi don Allah ka fara yi min kaji. Ya noke kafada haba babyn Aish. Huzaifa ya kura mata ido yana kare mata kallo....shi dai yana sonta. Ta hura masa isa a fuska me kake kallo ne baby? Yadda kika ciko mana 'yan kwanakin nan. Gobe zanyi miki pregnancy test. Naga alama yarinyar nan ciki gareki. Kunya tasa ta kara shigewa jikinsa taki yarda su hada ido. Yayi yayi taki dagowa haba Aish meye na jin kunya kuma. Ko kunyar karyar ce ta motsa. Ta na dariya tace ta gasken ce baby.....shima dariyar yake yace indai ita ce to bari nayi maganinta. Bayan wata hudu kowa yasan Aishatu tana da ciki don ya fito ya fi watanninsa girma ma. Kulawa take samu sosai daga iyayenta da umma. Su Yaya Zainab ma duk sun gama yankewa yan biyu ne a cikin yadda yayi girma shiyasa suke kara shagwabata. Duk da haka ita ke yiwa mijinta girki kullum. Tun yana hanawa har ya hakura, yace da kanta zata dena idan jikin ya kara nauyi. Rayuwarsu abin shaawa suna kula da su Aliyu sosai. Yaya Kubra ma ta koma gidanta sun dena fada da uwar mijinta. Wata talata Huzaifa na asibiti ya gama duba patient an kira next one sai yaga Fahad tare da wata mata ta sha katon mayafi. Tun ranar da aka tona Fadila basu sake haduwa ba. Huzaifa ya yi murnar ganinsa don kuwa yayi ta kiran wayarsa baya samu. So yake suyi zumunci saboda taimakon da yayi masa. Shima Fahad din da faraa ya shigo suka gaisa. Fahad yace Dr ga madam fa Yahanasu. Ta sake gaishe shi Fahad yace duk abinda ya faru kwanaki da taimakonta ne. Huzaifa yana ta murmushi yace kawai kace kanwata ce. I hope ba problem dai. Fahad yace akan matsalar haihuwa ne Dr. Ya nuna masa medical reports dinsu na wasu asibitocin. Bayan dogon nazari ya tura su yin wasu gwaje gwajen tare da basu wasu magungunan. Suka rabu cikin mutunta juna. Daren ranar suna kwance da Aish yake bata labarin zuwan Fahad. Tace ikon Allah kenan da �ana gudu yan�u yana nema. Huzaifa yace �aka rayuwa take. Allah Yayi mana jagora. Wai kinsan labarin da na ji yau kuwa? Fadila ta auri mijin Wasila suna ta rigima da wasilan don itama har tayi auren kashe wuta. Aishatu tayi mamaki to Allah Ya kyauta. Ya sake cewa ai akwai wani labarin...Aishatu ta ce yaushe ka zama mai labara� ne. Tun da na auri Indo Aisha �ana...my one and only Aish. Ta rungume shi sosai ai kuwa Aish tana da labari mai dadi da zata baka. Suka ja bargo suna dariya. Ko da Huzaifa yayi mata scanning yan biyu ya gani amma basu fadawa kowa ba. Cikin na da wata bakwai ta dena fita ko'ina saboda girmansa. Mama bata zance sai na tausayin Aishatu har Baba yana mata tsiyar bata jin kunyar yar fari. Wata rana Huzaifa ya dawo daga gidan Umma ya tarar da Aishatu tana ta kai kawo a cikin gida. Dama ya barta da safe tana complain din mararta ta rike. Yana ganinta yasan haihuwa ce ya dauko akwaitin da ya hada mata suka tafi asibiti. An shiga da ita labour room suka hanashi shiga. Ya zauna a waje sai ga su Yaya Kubra dukkanninsu. Mama ma ta�o tare da kanwarta lawisa sai Anti Sauda. Wurin awa uku suna ciki kana kallon Huzaufa sai ya baka tausayi. Da an fito ya rinka tambayar ko lafiya kenan. Karshe har wani fada fada ya koma yi musu. Dr Abida ita ta hana ya shigo ganin yadda Aishatu ke wahala. Da fargaba ta ishe shi a waje ya shiga kawai ana ta kiransa yaki sauraronsu. Aishatu na ganinsa ta soma kuka don ta sha wahala. Dr Abida tace Dr Rano ina jin ko CS zamuyi mata ne cibiya ta nade baby daya. Safar hannu ya saka ya tsaya gaban matarsa. Yana yi yana karfafa mata gwiwa ya yi dabararsu da likitoci ya warware cibin. Kusan rabin awa yana kanta kukan ma ta dena sai ga kan da ya fito. Dr Abida tana gefe tana kallon yadda Dr Rano ke lallaba matarsa. A hankali ya taimaka dan ya fito ya mikawa nurse, sai ga na biyun shima ya fito da taimakon Allah. Yana yi mata sannu ta sake wani nishin sai ga na uku. Bakinsa yaki rufowa cewa yake ku sa musu shaida. Aish har uku kika haifa. Ya koma ya rungumeta...i love you. Sannu yanzu ki rufe idonki a hankali zanyi miki dinki kinji ko. Ihunta yasa Dr Abida da nurse din fita. Gidan Mama a cike da yan uwa da abokan arziki yan barka don taki yarda Aishatu ta koma gidanta. Huzaifa yayi ta mita har ya hakura. Ranar suna kuwa a gidan Mama akayi saboda yafi fili. Jamaa sun taru sosai harda su Yahanasun Fahad da Anti Maryam matar wansa. Itama Yahanasu da karamin cikinta. Yara sunci sunan Abdulrahman, Abdulrahim da Abdulrashid. Anyi taro lafiya an tashi lafiya. Bayan wata shida Yahanasu ta haifi yarta mace. Bakin fahad kamar gonar auduga. Ya fidda rai da samun haihuwa a da. Aisha ya sawa babyn bisa shawarar Yahanasu. Suna ta zumuncinsu. Itama sunje suna Aliyu ya kankame baby Aisha har yana cewa Maama wannan ce baby Aish dina ko irin yadda Abba yake fada miki. Aka yi dariya ita kuwa sai kunya. A gida tana bawa Huzaifa labari yace ai kyan da ya gaji babansa. Amma dai tun wuri ya sake sunan nan. Huzaifa ne kadai mai Aish. Suka rungume juna tace Babyn Aish....a hankali yace naam. Tace yau na fada maka ina sonka kuwa? Yace eh amma yana da kyau a yawaita maimaitawa. Allah Yasa mu dace. ALHAMDULILLAH Godiya ta musamman gareku yan uwana wadanda suka bani kwarin gwiwar rubutun nan. 💞 Zainab, Shukriya, Rumanatu, Sadiya and Ibtihal. Nagode sosai Allah Yabar zumunci. Sai kuma yan uwana dukkan masu karanta books dina. Wadanda na sani da wanda ban sani ba. Fatan alkhairi garemu baki daya. Kamar su Rufaida Omar's fans, Matan Albarka, Mu kula da addininmu mata, Classic Ladies Novel, home of novels, modern hausa writters da sauran yan uwa da abokan arziki. Allah Ya bamu rayuwa mai albarka. Batul Mamman💖 Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239