*🌹RAYUWAR SAMHAD🌹* DAGA ALƘALAMIN MARYAM STAR✍🏻 ⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mi id=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 𝑷𝑨𝑮𝑬1️⃣ _________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Tsaye suke a kanta suna ta sheƙa dariya, ɗayar budurwar wadda take kusa da ita ta fara magana cikin dariya. "Ke yanzu baki da sauran amfani, a haka za ki ka ƙare rayuwarki a auren dan daba wanda ya addabi kowa, waya sani ma ko can wajen yawon iskancin da kika saba kuka hadu har ya biyo ki gida, mu de wallahi an cucemu ambata wa gidan mu suna, Allah kaɗai ya san in da abun kunyar da kika aikata yaje" " Nifa ba ma wannan ba Zee waifa Abba har wani fankama da tunkaho yake ya aurar da wannan borar. " Haka su ka saka ta a gaba suna ta ci mata mutunci, Duƙar da kanta ta yi ta na zubda hawaye masu zafi, A zuciyarta take cewa wannan wace kalar rayuwa ce? bata jin daɗi a wajen kowa ba ta da me sonta, babu wanda ya damu da ita, mai yasa Mahaifinta ze zama cikin masu yiwa rayuwarta illa, ta gaji da wannan rayuwar wadda babu komai acikinta sai bakin ciki da mutane masu son zuciya. Ɗago da kanta tayi jin abin da zee ke faɗa. "Samhad ke da jin daɗin duniya har abada, sai dai ki gani awajen wasu ki dauki wannan aure a matsayin 'kaddarar da za ta sadaki da mutuwa, gidan da za ki shiga ki 'dauƙe shi kamar kabari, don wallahi ina tabbatar miki daga yau ko in ce daga yanzu Kin yi bankwana da farin ciki sai dai kiga wasu nayi ba dai ke ba." Ta 'karashe maganar tana jefawa Samhad kallon tsana. Girgiza kai Samhad tayi cikin sheshshekar kuka tace "Nayi imani da ubangijina babu me kashewa ko rayawa sai shi, kuma dukan wani abu da zai sameni nayi imani daga shi ne, Anty Zee na riga na miƙa al,amarina a wajen Allah na san Allah yana sona tun da har yayoni mace kuma musulma, bari in tuna miki wani abu shi aure nufin Allah ne idan Allah ya nufeka da yin shi babu makawa sai kayi, wannan misali ne da ke, batun yanzu na san kina son kiyi aure ba na san ki na da buk'atar aure tun shekarun baya amma Allah be nufa kin yi ba, kin sha gorantamin cewa babu wanda ze aureni ahaka zan k'are rayuwata, kimmanta Allah shine ya ke tsara al,amurransa. Alhamdulillahi ko a haka aka tsaya naci riba dan na san na riga nayi gaba na barki a baya 'yar gata diyar so" ta karashe maganar tana sakarwa Zee murmurshi wanda ya sanya zuciyar Zee bugawa da k'arfin gaske. Kallon Zee Haneefa tayi tare da jan hanninta su kai waje, fitarsu babu jimawa Samhad ta fashe da matsanancin kuka wanda jikinta har girgiza yake tsabar kukan, A hankali takai hannunta wajen wani photo tana shafa kuskar wacce ke cikin photon tana murmurshi kamar za,a kirata ta amsa. "Ummanah farin cikina Ina kaunarki dan Allah ki dawo gareni ba zan iya jure rashin ki ba, rayuwar ta isheni haka nan wai kin san mai Abbu ya yi min? Auren dole Tatum in kuma auren cuta, Abbu ya cutar da rayuwata ba zan iya jure wannan zaluncinba, Ummana kin san mai yayi d'an daba ya auramin kuma bada amincewata ba, na san ke ma ki na jin kwatan kwacin Abin da na ke ji, Ummana zuciyata ciwo take kaina tarwatsewa zai yi in mutu ko na samu salama, Ummanah Ina son in zo lahira in zauna tare da ke, Ina son in yi rayuwa kamar ko wace 'ya a gaban mahaifiyarta." Kukane me matsanancin karfi ya kwace mata nan take ta fadi awajen kamar matatta bata Numfashi, saurin shigowa Abbu dake bakin kofa yayi saurin shigowa jimfaduwarta, jijjigata ya shiga yi yana zubar hawaye yace "Kar kiyi mani haka diyar Albarka, karki mutu kibarni wallahi Ina sonki wannan shine kadai gatan da zanyi miki ba zan cutar da keba, dan Allah ki tashi shalele " Jin sauti muryar Abbu yasa mutanen gidan fitowa suna ganewa idansu abin da ke faruwa, Hajiya Adama ce ta shigo tare da tsayawa akan Abbu dake kuka tace "kai kuma lafiya ka zauna kana uban kuka sai kace karamin yaro? " Bai tsaya saurarenta ba ya saɓi Samhad tare da fice wa yana zubda hawaye. 𝑨𝑩𝑼𝑱𝑨 𝑵𝑰𝑮𝑬𝑹𝑰𝑨 𝑴𝑨𝑰𝑻𝑨𝑴𝑨. Wata arniyar farar motace ta fito daga wani arnen hadadden gida, taka motar yake damatsiyacin gudu kamar wanda zai tashi sama. Gudu yake bana wasaba harseda ya isa in da yake son zuwa. A firgice ya bude motar ya fito daga motar doguwar sumar kanshi me kama da ta larabawa dukta hargitse, manyan idanuwanshi duk sunyi jah kamar gauta, hannu ya sanya a Cikin aljihunshi ya fiddo dalleliyar wayarsa yashiga laluben wata number. "Saniga please gani na zo har in da kake dan Allah ka zo ka bani sak'on wallahi ba zan iya nutsuwa ba idan ban sha ba kaina tarwatsewa ze yi" daga can cikin wayar akayi magana wanda ni dai ban san me,a ka ce ba se jinayi yace, "No SaNIGA ba zan iyaba wallahi dole kasamomin abunnan ko kuma ka kaini in da zan samo" Dafe kanshi yayi tare da jefar da wayar ya bude motar yaja yabaɗe wajen da k'ura yayi gaba da mugun gudu. 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹✍️⭐⭐⭐ 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( 𝑨𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊𝒄𝒆) 🥹 DAGA ALKALAMIN MARYAM UMAR STER⭐⭐⭐🌹 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ PAGE 2️⃣ _________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Tun bayan barin shi wajen ya samu gefen hanya yayi parking tare da dora kanshi a sitiyari, zafi zuciyarsa ke masa baya jin dadin komai, cikin matsananciyar damuwa ya runtse jajayen idanuwansa da k'arfi ya na tuna yanda rayuwa ta juya masa baya, har yanzu yana mamakin yanda farin ciki yayi k'aura a cikin rayuwarsa, idan dukiyace farin ciki yana da ita wacce har nanda shekaru masu tarin yawa ahalinsa zasu amfana da ita, amma miyasa yakasa samun cikakken farin ciki arayuwarsa? Kode yayi wani babban zunubi wanda be sani ba Allah yake hukunta shi ta wannan hanyar??? Ya rasa waze raba yaji dadi komai ya kwance masa. Daga hannu yayi sama yana addu,a cikin zubar hawaye da karayar zuciya. "Ya Allah idan wani laifi nayi maka abisa kuskure ka yafemin na tuba, Allah na tuba ka gafartamin, ya Allah idan mutuwa hutu ce a gareni Allah kadauki raina kozan huta, Allah nayi iymani da kaddara me kyau da marar kyau Allah ka saukakamin wahalar rayuwa. " Yadade yana zubda hawaye kamin daga bisani ya tada motar ya cigaba da tafiya cikin matsanancin gudu, mutane da basu gani su kyale duk inda ya gifta se anyi maganar gudun da yake shararawa, wasu suce "Allah ya shirya wasu kuma su zageshi suna me Allah wadai, wadanda sukasan mahaifiyarsa suce yaron Alhaji Muhammad k'arfe ne yafito yana wulakanci saboda ya nuna shidin wani ne, Kasancewar Mahaifinsa sanannen mutum ne kuma duk motocin gidan nasu suna da tambarin M k'arfe a jiki. Kuka sosai Abbu keyi sadda suka isa asibitin dake kusa dasu. Allah yaso sanda ya fito da Samhad ma'kocinshi Mamman driver ya ganshi, dawowarshi kenan daga aiki ya hango Abbu yana kuka yana tsaida motocin dake wucewa wajen, saurin karasawa Mamman yayi inda Abbu yake, be jira komai ba ya bude mishi motar yana kama mashi Samhad da zuwa lokacin numfashinta ya fara dawowa amma sama-sma, suna isa asibitin dake kusa dasu aka amshi Samhad tareda bata temakon gaggawa. Bayan an samu andidaita numfashinta aka saka mata ruwa tare da allurai. Likitanne ya fito tare da kallon Abbu dake ta safa da marwa cikin tsananin damuwa yace "Baba muje office se muyi magana". Saurin binshi Abbu yayi yana zullumin jin abinda likitan zace yana faruwa da Samhad. Bayan sunshiga ya nunawa Abbu kujera yace ya zauna, Bayan ya zauna suka gaisa sama-sama Abbu yace "likita ya jikin Samha? Tade tashi ko? " yayi maganar yana zubawa Dr idanuwa yana jiran jin abinda ze ce. Saita nutsuwarshi yayi tareda kallon Abbu cikin sanin makamar aiki yace. "Alhmdllh tana cikin koshin lafiya a yanzu haka, Allah yasa kunyi gaugawar kawota asibiti da wuri, a halin da ake ciki yanzu tana barci sede jininta ya hau sosai Amma yanzu Alhmdllh munyi mata duk abinda ya dace sede inaso inyi maka wasu 'yan tambayoyi" Gwauron numfashi Abbu ya sauke yanajin kaso ashirin cikin Dari na zullumin da yake ciki ya kau. Saide haryanzu hankalinshi be kwanta ba tunda be ga halinda Samhad take ciki ba. "Ina jinka doctor kayi tambayoyinka". "Baba duba da yanda naga kammaninka da marar lafiyar nasan cewa dole cikin biyo seya zama gaskiya A yanda naganka kuna kama sosai ga dukan Alamu kaine Mahaifinta ko kuma wani makusancinta na jini". "Tabbas 'yata ce, ni na haife ta." Masha Allah, Amma baba miyasa kukayi sake da lafiyarta? A gwaje-gwajen da mukayi mata mun gane tana dauke da hawan jini kuma da alama bata samun kulawa akan hakan? Numfashi Abbu ya sauke yace wallahi doctor ni kaina bansan yanda akayi nakeyin sake da al,amarin yarinyarba gata yarinya me hankali da nutsuwa, ga biyayya da kawaici. Amma duda haka nakasa tsayawa akan lamuranta. Insha Allah A wannan karon nasan nakaita hanya me billewa don kuwa nayi mata garkuwa wacce zata kareta daga ko wane irin farmaki, Samhad baiwar Allah Insha Allah daga yau ta gama zubar da hawayen damuwa, maraici, da bakin ciki sede na alfahari da farin ciki. Shiru Dr yayi yana kallon Abbu dake magana yana zubda hawaye kuma yana murmushi duk a lokaci daya. Bayan sun karashe tattaunawa Dr yabada shawarwari yanda za,a kula da ita. Wai nikam baza,a iya sallamarta yanzu ba doctor? Cewar Abbu yana duba agogon hannunsa. Muna jiran ta farka ne muga yanayinta sannan idan da yuyuwar a sallameta zamu sallameta insha Allah. Shiru Abbu yayi yana addu,ar Allah yasa ta farka cikin koshin lafiya a basu sallama don yasan lokacin da aka bashi bazasu sauyaba tunda su ba kanannan mutane bane dake canza magana, a wani gefe na zuciyarsa yana tantama akan tafiya da ita yau kamar yanda sukace, wata zuciyar kuma na bashi kwarin gwuiwa akan hakan shine gatan da zaiyi mata, agefe daya kuma yana zullumin rabuwa da ita....... Daga alkalamin maryam star⭐✍✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( 𝑨𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆😭) 𝑾𝑹𝑰𝑻𝑬 𝑩𝒀 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑬𝑹.⭐⭐⭐✨🌹 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.co/ K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *htps://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 𝑷𝑨𝑮𝑬 3️⃣ 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 بسم الله الرحمن الرحيم. Zaman shiru sukayi a wajen kafin daga bisani Mamman driver yayiwa Abbu sallama ya wuce gida zuciyarsa cike da tausayin halin da Samhad ke ciki. Samhad ba ita ta farka ba sai da tayi awanni ukku tana barci. Abbu yaje ya fad'awa doctor farkawata zuwa yayi ya sake dubata tare da yimata 'yan tambayoyi, dayaga babu wata matsala ya sallameta kawai. Sosai Abbu yaji dadin sallamar don ya riga ya yanke hukunci a yau zai mi'kata gidan mijinta don zuciyarta ta samu salama. A daidaita sahu ya tare musu suka shiga. Suna tafe Abbu yana bawa Samhad hakuri tare da nasiha me ratsa jiki. 'Dago manyan idanunta da suka fad'a saboda kuka da damuwa tayi ta kalli Abba cikin karayar zuciya tace. "Abbu dan Allah da gaske kayimin aure? Anty zee tace d'an daba ka auramin hakane? " Tayi maganar harshenta na sark'ewa. Numfashi Abbu ya sauke tare da kallon layin nasu wanda ha wasu motoci suka jera tun daga farko har zuwa gidan shi dake karshen layin. Samhad ma kallon motocin take zuciyarta na tsinkewa. Abbu be sake magana har suka isa k'ofar gidan nashi. Me a daidita yasaukesu ya Abbu ya biyashi hak'inshi yayi tafiyarsa, kama hannun Abbu Samhad tayi tana rarraba idanuwa ganin ambud'e wata jibgegiyar hamshak'iyar mota, wani babban mutum ne ya fito fuskarsa da fara,a ya tunkarosu, yana zuwa ya mik'awa Abbu hannu suka gaisa cikin mutuntawa. Gaidashi Samhad tayi ciki sanyayyar muryarta. Kallonta yayi cikin fara,a ya amsa mata a ranshi yana yaba nutsuwarta, tabbas ya yaba da hankalinta kuma daga gani zatayi abinda ya dace saidai wani 'barin na zuciyarsa yana gaya mashi anya beyi son kaiba kuwa, wani gefen kuma yana bashi kwarin gwuiwa akan hakan shine dai-dai. Maida hankalinsa yayi wajen Abbu suka ɗan tattauna, Samhad bata fahimci komai ba seda Abbu ya kama hannunta yana mata kallon tausayi, gani tayi wannan mutumin ya buɗe wata wata rantsatsiyar farar mota yace wa Abbu bisimilla, Janta Abbu yayi ya sakata cikin motar tare da yi mata magana cikin kwantar da murya. "Kibisu Samha iyayen mijinki ne nasan zasu basu kulawar dana gagara baki tsawon rayuwar da mukayi atare, na yafe duniya da lahira kije ki riƙe mijinkin hannu biyu kiyi biyayya Allah yana tare da ke zan kasance me yimaki addu'a akoda yaushe Allah yayi maka Albarka ya karemin ke aduk inda kike." Yana gama maganar ya saki hannunta tare da ɗauke kwallar data zubo mishi. Jikin Alhaji Muhammad yayi sanyi yanjin anya basu dauki alhakin yarinyar ba. Gwauron numfashi ya sauke yana miƙawa Abbu hannu sukayi musabaha, sake jaddada mishi Abbu yake ya kula mishi da Samhad Ammana bata da kowa se Allah sekuma shi. Tunda suka ɗauki hanya Samhad tayi shiru tanaji a jikinta wannan tafiyar itace mukulin bud'e sabbin ƙofofin da zasu saura RAYUWAR SAHMAD, tanaji akwai babban k'alubalen dake tunkaro rayuwarta. Tanaji a jikinta akwai babban al'amarin daze faru da ita a yau ɗinan, hannu takai akan kyakkyawar doguwar fuskarta tana ɗauke hawayen da suka gangaro mata. A fili ta furta "ya Allah koma miyene ze faru dani ka sauk'ak'amin yanda zan iya ɗauka, Allah dakai kad'ai na dogara banida kowa se kai Allah ka ji'bnci lamurrana." 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑬𝑹⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐🌹 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( 𝑨𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆) 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐ : Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _ Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________ 🌹❤🌹❤🌹❤🌹❤🌹❤ PAGE 5️⃣ بسم الله الرحمن الرحيم. Gaban Mammy yayi wata mummunar faɗuwa har tuntuɓen harshe take wajen Tambayar Samhad, "ke lafiya mike faruwa waya kawoki nan?". Diriricewa Samhad tayi da kyar ta lalubo jarumta ta tace "Babu komai dama wani abu ne ya fad'amin ido shiyasa kikaga ina kuka" Ajiyar zuciya Mammy ta sauke duk da kamar akwai karya cikin maganar yarinyar. Nannauyan numfashi Mammy taja tare da cewa Samhad, "yanzu ɗauko kayan kizo in kaiki masaukinki". Ajiyar zuciya Samhad tayi tare da hamdala ga Allah da yasa Mammy bata fahimci komai ba, haba wannan abun kunyar har ina duk ta tsargu da kanta gani take kowama zai iya fahimtar abunda yafaru. Ajiyar zuciya ta sauke bayan ta dawo daga tunanin abinda ya faru daga zuwanta gida. A daddafe tashiga toilet dake dakin nata wanda ya ƙawatu da kayan zamani. Ita yanzu gidan ya isheta batajin zata iya rayuwa cikin shi, gefe guda kuma tunanin yan gida da kewar Abbu sun isheta duk da ba wani sakin jiki yake da itaba amma kullum cikin yimaya nasiha da ban haƙari yake. Ture tunanin komai tayi ta fara alwala cikin nutsuwa duk da jikinta da zuciyarta babu dadi. A nutse ta gabatar da sallar isha'i tare da shafa'i da wutiri, bayan ta kammala ta fara kwararo addu'oi cikin zubar hawaye da karayar zuciya. Ta dade tana addu'a kamin daga bisani ta tashi ta linke hijabin ta ajiye. Abincin da Salma ta kawo mata lokacin da take sallah ta jawo ta bude fried rice ce tasha vegetables se ƙamshi spices take, se ruwan zafi cikin dan ƙamshin flask da lemon me sanyi. Tanajin yunwa sosai shiyasa taci abincin amma kwata-kwata baya mata dadi hasalima wani ɗaci-ɗaci takeji bakinta nayi. Bayan ta kammala ta yi brush ta kwanta kasan tyils tana tunanin rayuwa yanda take garata kamar kwallon kafa, batayi aune ba barci yayi awon gaba da ita. A 'bangaren Hajiya Turai kuwa ajiyar zuciya ta sauke jin abinda Samhad ta faɗama Mammy, kwata-kwata ta manta da inda take ganin yarinyar ba ƙaramin rudar da ita yayiba, Wanka tayi tana tunanin irin mummunan hukuncin da Mammy zata yimata idan tasan tayi wannan gangancin. Bayan ta kamala ta fito hakanan haihuwar uwarta ga uban tumbi gaba kamar me tsohon ciki, Hajiya Turai irin matannane wanda basu da fasala, gata masha Allah doguwa amma babu gaba bare baya sede uban tumbi daya tasota gaba. Rungume Mamy tayi suka hau aikata masha'ar su ko kunya babu basa tsoron mutuwa ta riskesu cikin wannan yanayin tunda babu wanda yasan ranar mutuwarshi bare ya shirya mata. Allah kasa muyi kyakkyawan 'karshe Allah kadauki raimu cikin kyakkyawan yanayi🙏😭Allah ka sanyaya makwancinmu Ka haska kaburvuran mu ka jikan iyayenmu kayi musu rahama🙏🙏🙏 ƙanin 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( 𝒂𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆😭) 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵 🌹𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹✍️⭐⭐⭐🌹 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🔴🌹🔴🌹🔴🌹🔴🌹🔴🌹 __________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. 𝑷𝑨𝑮𝑬 6️⃣. Barci tayi sosai don bata tashi se bayan gama sallah shima Habiba me aiki ce tazo ta buga mata kofa. Tunda ta gama sallah wani barcin ya sake daukar ta annan inda tayi sallar, bata sake tashi ba se da rana ta fito shima ba don barcin ya isheta ba kawaide dan ta saba tashi a irin lokacin tayi aikace aikacen gida. Hajiya Adama tsaye ta tasa abu gaba akan lallai seya gaya mata inda yakai Samhad, Tunda ya dawo gida ya zauna sukusu dashi ranar ko fita be sake yiba sede lokaci bayan lokaci yana kiran waya. Zuba mashi ido kawai tayi tana kallonta ikon Allah. Numfashi Abbu ya sauke tare da kiran cikakken sunan Hajiya Adama. "Adama wallahi zuciyata ta kasa nutsuwa akan hukuncin da na yanke akan aurar da yarinyarnan, inaji a jikina kamar ban kyauta ba Abun yana damuna wallahi. Shewa Hajiya Adama tayi tare da tafa hannuwa tace "yau ni naga idi zindir yanzu kai saboda wannan shashashar yarinyar kake wannan damuwar tun jiya nake kallonka ko Abincin kirki baka ciba, Imbanda abinka kaida zakayi farin cikin rabuwa da ita lafiya ba tare da ta janyo maka abun kunya ba, duk da naji mutanen unguwa suna fadin wai ana ganinta a wani kango ita da malamisu suna zagawa yanzu haka.... Be bari ta ƙarasa ba ya yatshi fuuuuu ya fice ya bar mata gidan. "Mtswwww yaja tsaki tace maganinka kenan ai wajen shegen son abin duniya ka dauki diya ka bawa masu shan jini, waya sani ko har sun halaka ta sunyi tsafi da ƙashinta, su Zee ne suka shigo suna tambayar wai lafiya take surutu ita kadai. "Inafa lafiya ubnku ne ya zo yana ta damuwa akan waccan kodaddiyar yarinyar wai hankalinshi be kwanta ba tunda suka tafi wai ba tada lafiya gashi tafiyar ta kasance ta gaggawa. Tsaki Fauzeey tayi tace wai ku bazaku daina zancen waccan yarinyar ba ni wallahi haushi kuke bani akanta kuyita abu wanda be dace ba kubarta manah tayi rayuwarta itama tunda ba shiga harkar ku take ba. Gum sukayi babu wanda ya sake cewa komai saboda kamar shakkarta sukeji idan tayi magana dole subi kamar itace uwarsu. Janyo ledojin da ta shigo dasu tayi ta mik'awa Hajiya Adama daya ta fice da dayar tana amsa kira. Dirarwa ledar Hajiya Adama tayi tana faɗin, Allah sarki yarinyar kirki niko gaskiya na ƙagu wannan Alhajin ya fito ko ayi aren nan nadena ganinki haka a gabana. Tsuke fuska Zee tayi tana faɗin waike hajiya se kiyita cewa kingaji da ganinmu mi muka tsare maki ne wai haka? "Baku tsaremin komai ba Ammade idan kukayi aure ai na huta da ɗumim jama.a dake cewa kun tsofe kunki auruwa. ABUJA NIGERIA MAITAMA Bayan kammala jera kayan breakfast kowa ya hallara duk iyalan gidan Alhaji Muhammad ƙarfe, Mamy ce ta lura da babu Samhad bata wajen, cikin iya duniyanci tace Salma wai ina kanwar taki naga ita har yanzu bata fito ba, Salma bata kawo komai a rantaba tace wallahi mamy bata futoba inajin kamar barci take amma bara induba. Murmushi Daddy yayi yanajin farin cikin samun Mamy a cikin zuri'ar shi. Cikin kulawa yace "Sannu Mamyn yara nasan kina ƙoƙari sosai wajen kulawa da gidannan Allah de ya biyaki Hajiyata" Wani makirin murmushi ta saki wanda ba kowa ne ze gane da manufa daban tayishi ba se wanda yasan takan mugunta da makirci...... Daga Alkalamin Maryam star✍⭐⭐⭐✨✨✨✨✨✨✨✨ 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN MARYAM STAR✍️⭐⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _ Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 PAGE 7️⃣ TO8️⃣ _______________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Tura ƙofar ɗakin da Samhad ke ciki Salma tayi tare da yin sallama ta shiga. Zaune take akan gado idanunta a lumshe tana karatun Alkur'anin, jin sallamar Salma ya sanya ta buɗe manya fararen idanunta wanda suka ɗan faɗa saboda damuwa da kuma rashin lafiya. Amsa sallamar tayi tana sakarwa Salma ƙaramin murmushi, Tunda ta zo gidan daji Salma ta kwanta mata arai sosai. "Antyah barka da safiya fatan kintashi lafiya? " Saukowa Samhad tayi tana sake mamakin halayar Salma, Sam bata da girman kai, agirma zata bawa Samhad kusan shekara 2 zuwa 3. Katse tunanin tayi ta cewa "Ai kece Anty ba ni ba" Samhad tayi maganar cikin yanayinta na sanyi. "A,a naƙi wayon gaskiya da gani kin girmeni nesa ba kusa ba kuma ko babu komai aike Antyna ce tunda kina matsayin matar Yaya MUBEEN dole nabaki girmanki" Cak numfashin Samhad ya tsaya na wucin gadi, maganar Salma tashiga yamutsawa cikin kwanyarta ta, so take mayi magana amma ta kasa. Ganin haka yasa Salma jan hannunta ta zaunar da ita kan gado tare da bude water bottle dake ajiye kan bedside ta bata. Amsar ruwan Samhad tayi tashiga sha babu ƙaƙautawa, Saida ta shanye tas sannan ta ajiye robar tana dauke ajiyar zuciya. "Salma intambaye ki? " "Ki tanbayeni Anty Samha zan baki amsa". "Da gaske ni matar aure ce? " Numfashi Salma ta sauke kafin cikin sanyi murya tace "Da gaske ke matar aurece SAMHAD, ke matar Yaya Mubeen ce da aka ɗaura muku aure Shekaran Jiya ranar juma'a bayan an sauko daga sallah". Salma wai ni miyasa rayuwa take garani kamar kwallon kafa, miyasa kullum rayuwa take sauyamin? Bana farin ciki kamar kowa, bana walwala kamar kowa, bansan miye farin ciki ba sede inga wasu Sunayi bade ni inyiba, dan Allah Salma ki gayamin idan akwai wani abu wanda nike yi ba daidai ba wallahi zan gyara, ina so inyi rayuwa kamar kowa, ina so inyi farin ciki kamar yanda kowa yakeyi. Matsanancin kukane ya sarke ta ya hanata ƙarasa maganar da takeyi. Kwantar da ita Salma tayi akan kafadar ta tana rarashin ta, itama zuciyarta a karye take jin irin maganganun da Samhad ke faɗi. Banko ƙifar yayi da k'arfi yana danne abinda ke yunƙuro mishi, Direct inda kinda Salma take ya nufa cikin tsawa yace bar nan ke. Rikicewa Salma tayi ta ajiye Samhad dake kwance a kafadar ta ta fice tare da janyo musu ƙofar. Cak ya dauki Samhad da ta tashi cikin yanayin firgici zata fice itama. ɗif numfashinta ya dauke kamin ta dawo daidai yayi mata masauki a faffaɗan ƙirjinsa. Wani yanayine wanda bata taɓa kasancewa cikin saba ta riski kanta, ji take zuciyarta na faɗa mata ta samu bango abin jingina ta samu mafaka ta samu inuwar da zata kare mata rana me tsananin zafi. Flash back. Tunda ya baro wajen da yaje neman Saniga ya bashi kwaya be samuba ya dawo gidan babu wanda yasan da shigowar dan bada mota ya shigo unguwar ba. Yanzu ya shigo cikin gidan ya tarar duk an hallara za'ayi break fast, Alla-Alla yake ya wuce yayi abinda zaiyi batare da kowa ya fahimci zuwanshi ba, Amma wannan munafukar Mammy ta riga data ganshi shine ta kirashi wai yazo ayi break fast dashi. Daddy ne yayi mishi garejen kallo tare da maida hankali ga tea da Mammy ta hada mishi. Tsaki Muneeb yaja tare da wucewa dan ɗaukar abinda ya kawoshi sashen. Karab kunnuwanshi suka jiyo mishi abinda Samhad ke faɗi shine ya tsaya jikin ƙofar yana saurarensu. Zuciyarshi ce ta hau tsuma jin kalaman dake fitowa daga bakin yariyar. Dafe kanshi dake sarawa yayi yana Ambaton sunan ALLAH. Wato bada Amincewarta suka aura mishi itaba hasalima batasan da auren ba tunda gashi tana tambayar Salma da gaske anyi mata aure, Miyasa Daddy kullum yake goyon bayan waccan munafukar matar me fuska biyu, miyasa zata shigo da yarinyar da bataji bata gani ba cikin rayuwarsa, wannan game ɗin ita dashi suka fara bugashi miyasa zata dinga sako wanda basusan farkon yanda aka fara buga wasan ba??? Jin kukan Yarinyar yake har cin kasan zuciyarsa shiyasa yakasa daurewa ya shigo. Numfashi yaja tare da sauke ɓoyayyar ajiyar zuciya tana shafa bayan ta don tasamu nutsuwa. Luf tayi a jikinsa tana shaƙar sanyaye ƙamshi tsadadden turarensa. Daga alkalamin maryam star⭐✍✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( 𝒂𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆😭) 𝑾𝑹𝑰𝑻𝑬 𝑩𝒀 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹✍️⭐⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Page 9️⃣ To 🔟 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 __________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Sunkai kusan mintuna biyar zuwa goma a rungume da juna kamin daga bisani yasa lallausan hannunsa ya ɗago Samhad da tayi luf tana sauke numfashi da ajiyar zuciya. A hankali ya zaunar da ita akan gadon yana goge mata hawayen fuskarta. Kan ƙasan maƙoshi ta jiyo maganar sa. "Mi yasa kike kuka har haka so kike ki sakawa kanki ciwon kai?" Ummm? Yayi maganar yana gyara mata hular kanta data kusa faɗuwa. Tsamm jikinta ya hau tsuma don yanda yayi mata maganar cikin kunne ba ƙaramin dukan zuciyarta yayi ba, Abune da tsawon rayuwar ta babu wanda yayi mata, itafa ko Abbu ba wani Janta yake ajiki ba hasalima idan magana ta haɗasu to yana nesa da ita ko kuma ita tana zaune gabanshi. Wani guntun murmushi ne ya kwace mashi ganin yanda jikinta ke tsuma. Miƙewa yayi ya nufi bed side ya bud'e lokokin ya ɗauki abinda zai ɗauka ya fice daga d'aki. Kwanciya Samhad tayi yarab tana maida numfashi sama_sama a zuciyar ta take jin wani farin ciki na daban, a zahiri kuma Tsoro ne ya lulluɓeta tana tambayar kanta wannan kuma Waye ya shigo ya kori Salma ita kuma ya rungume ta? Ganin babu me bata amsa ya saka ta tashi cikin sauri ta saka hijabin ta tafito ta manta sam da bata gaida masu gidan ba, kumafa Salma tace aikota akayi ta kirata. Cikin takunta a hankali ta isa dinning area. "Assalamu alaikum" tayi sallama cikin zazzakar muryarta. Cak zuciyar Mubeen ta tsaya da aiki na wucin gadi. Murmushi Daddy yayi yana jin wani farin ciki yana ratsa zuciyarsa. "Fatan kintashi lafiya? "Daddy ya maida mata gaisuwar da kulawa. "Lafiya lau Alhamdulilah" Masha Allah. "Ina kwana hajiya" ta maida gaisuwar ga Mamy dake binta da kallo ta wutsiyar ido. Washe baki tayi tare da jawo Samhad kusa da ita. Batasan yanda akayi ba sede kawai ji tayi an janyo hannuwanta da Mamy ta riƙe. Baki ta saki tana Kallon ikon Allah, ganin da gaske yake son fita da ita yasanya togewa tana ciccijewa janyo ta yayi iya ƙarfinsa zai fice da ita suka jiyo maganar Daddy cikin tsawa da kaushin murya yace "Karka sake ka fita da ita idan ba hakaba se ranka yayi mummunan baci" Wani tuƙuƙin bakin ciki ne ya tokare maƙoshin Mubeen. Har ya tsaya kamar daga sama ya jiyo maganar Mamy cikin iyayi tace. "Haba Alhaji kadena biye mishi manah kasan yana da matsala yanzu haka wani abun yaje ya shawo shiyasa yazo zai ɗaga manah hankali tunda farar safiya." Zaunawa Daddy yayi cikin mutuwar jiki da ɗacin zuciya. "Ka dauki matarka kawai ku tafi Mubeen tunda babu abinda ka iya se batawa mahaifinka rai, ka dauketa kawai kutafi" Mamy tayi maganar tana kashewa Mubeen ido dayi mishi alama da hannu wai itace winner. Fuuuuu yaja hannun Samhad da karfi tareda fice daga part din zuciyarsa na tafasa kamar wuta. 𝑬𝑵𝑫 𝑶𝑭 𝑭𝑹𝑬𝑬 𝑷𝑨𝑮𝑬. 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑩𝑰𝒀𝑩𝑰𝒀𝑨𝑹 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑨𝑵𝑮𝑨𝑴𝑨 𝑭𝑹𝑬𝑬 𝑷𝑨𝑮𝑬 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑲𝑼𝑫𝑰 𝑲𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑲𝑰𝑪𝑰 𝑮𝑨𝑩𝑨 𝑫𝑨 𝑲𝑨𝑹𝑨𝑵𝑻𝑨𝑾𝑨 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 200 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝑫𝑨 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 👇👇👇👇 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 𝑵𝑼𝑴𝑩𝑬𝑹 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀 𝑲𝑰 𝑻𝑼𝑹𝑨 𝑺𝑯𝑬𝑫𝑨𝑹 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑨 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑳𝑨𝒀𝑰𝑵 09136291920 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( 𝒂𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆😭) 𝑫𝑨 𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/K8VBORyiBdJCR61hLJ9Hq9 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓 𝑷𝒂𝒈𝒆 1️⃣1️⃣ 𝒕𝒐 1️⃣2️⃣ ___________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم Bai tsaya ko ina ba se part dimshi da ke can ɗayan gefe, se huci yake kamar kumurcin maciji, saboda ɓacin rai idannuwansa sunyi jah sosai kamar gauta, ga jijiyoyin kanshi duk sunyi raɗo-raɗo sun tashi sunyi tsanwa sharr, abinka ga farar fata. Samhad binshi kawai take duk inda yasa ƙafa saboda ita kwata-kwata kanta ya kule da abubuwan dake wakana a cikin wannan gida. sai da yashiga da ita bed room ɗinsa sannan ya saki hannunta da yayiwa ƙyakkyawan riƙo, kafin tayi wani yunƙuri ya fizgota jikimshi ya rungume ta ƙam kamar me gudun kar wani ya ƙwace mashi ita. ajiyar zuciya ya ke sauke wa ajere kafin wasu zafaffan hawaye su shiga zubo mashi. tsuma jikin samhad yahau yi jin ɗumin hawayensa a kafaɗarta, kukan babba abune da bata taɓa gani ba tsawon rayuwarta shiyasa yanzu kanyarta ta yamutsa har tana ƙoƙarin hadewa da jinin da ke gudana acikin kanta. zuciyarta ke faɗa mata akwai gaggarumar matsala a cikin gidanan tabas akwai abinda ake yi ba dai-dai ba amma ba kowa ya fahimta ba. ɗayan sashen zuciyar tane yake tambayar ta wai mi Mamy take nufi ɗazu? taga sanda tayi wani makirin murmushi da kuma sanda ta ɗagawa Mubeen hannu tai mashi wata alama wanda ba kowa ya fahimta ba.... tunanita ne ya katse jin tana neman faɗuwa daga tsayen da take rungume da Mubeen da zuwa yanzu sautin kukanshi yafara fitowa. cikin rawar jiki tafara ja baya hankali har ta dangane da jikin gadon dake dakin. Cikin dabara ta lallaɓa da nufin ta zauna amma takasa saboda ya sakar mata dukkan nauyinsa. A ƙoƙarinta na zama ƙafarta ta zame baya ba shiri suka faɗa kan kagon atare. runtse ido tayi jin yanda ya sake matse ta ajikinshi kamar ƙaramin yaron da beson uwarsa ba tashi ta barshi. jin hawayen nasa munƙi tsayawa ya sanyata zame hannunsa da ya riƙeta tashi ahankali. Bayan tayi nasarar ɓamɓareshi daga riƙon da yayi mata ahankali ta janye jikinta daga nasa amma ba dukaba. Tallabo fukarshi tayi ta siraran hannayenta tashiga share mashi hawayen da ke gudana daga idanuwansa kamar ambude famfo. Dafa kanshi tayi ta na kallon jijiyoyin da sukayi raɗo-raɗo a gaban goshin, addu,oi ta shiga karanto wa ta na shafa mashi. kwanciya ya sake gyarawa a jikinta yana jin wata nutsuwa na safko masa a cikin barcin. kallonshi take tana yaba kyawun da tsarin hallitar fuskar ta, a zuciya ta ke faɗin wai dama rayuwar duniya haka take? ko wa da irin ƙalubalenda, ga misali nan tana kallo babba dashi yana kuka akan rayuwa, kenan ba kuɗi bane jindaɗin rayuwa? kenan ahali ba sune farin ciki ba?. "Ya Allah ka dubi rayuwar mu ni da wannan bawan naka, Allah ka bamu ikon fuskantar ƙaddararmu, Allah ka bashi juriya akan rayuwa, Allah ka sassauta mashi raɗaɗin da yake cikin zuciyarshi ALLAHUMMA AMEEN." Tana kammala addu,ar taɗan janye jikinta da ga nashi ta kwantar da kanshi akan cinyar ta tajingina da filo yana lumshe ido alamar barci. ahankali nannauyan barci yayi awon gaba da ita. Daddy ne ya tashi daga kan dinning ɗin cikin sanyi jiki, kwata-kwata baya son abin da Mubeen keyi, shi yanzu abin da yasa ya kasa nutsuwa be wuce yanda ya ɗauki yarinyar mutane ya fita da ita ba. Alhaji ka daina damuwa akan lamarin wannan yaron tun da kasan halinshi, ka kyaleshi kawai bade matarshi bace kuma ya ɗauka, to suje can su ƙarata. Ficewa Daddy yayi daga sashen ba tare da yabi ta kan maganar da Mammy ke yiba. Sashen Mubeen ya nufa dan zuciyarshi tunzura shi take akan yaje ya dawo da Samhad kar Mubeen ya cutar da yarinyar mutane tunda yasan halinshi da baƙar zuciya kamar kuturu. Yana isa ya tarar da ƙofar parlon abude, aiko zuciyarshi ta doka da mugun ƙarfi,dan har ya fara hasaso ya riga da ya cutar da Samhad. ƙofar bed room ɗin da suke ya buɗe, turus yayi yana kallon ikon Allah, dan abune da bai taɓa faruwa ba. murza idomshi ya sakeyi dan ya tabbatar da gaske Mubeen ne ke barci haka cikin nutsuwa ba tare da ya sha abinda ya shaba. Muneeb ne yau kwance a gado kamar kowa yana barci cikin nutsuwa babu surutai kuma babu warin aman giya ko kwalbar magani. Hawaye ne suka gangaro idon Daddy, saurin fita yayi yana jinjina girman ikon Allah, dama ance aure na nutsar da mutum tabbas wannan gaskiya ne tunda ga sheda ya fara gani wajen Muneeb aure duka kwana biyu matar da ko tare wa batayi ba amma harta fara nitsar dashi. Godiya yayiwa Allah tare da yima Mubeen dan Samhad addu,ar zaman lafiya da haɗin kai harda zuri,a ɗayyiba. Yana tafiya ya na sakin murmushi kamar ba shiba har ya iso part ɗinsa.... 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹✍️⭐⭐⭐ 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑵𝑨 𝑲𝑼𝑫𝑰 𝑵𝑬 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 200 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝑲𝑰 𝑴𝑨𝑳𝑳𝑨𝑲𝑰 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵. 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 𝑵𝑼𝑴𝑩𝑬𝑹 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀. 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN MARYAM STAR✍🏻�⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GMLNwj2j2i9Kh8AsHDRpMf *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Page 1️⃣6️⃣⭐1️⃣7️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Mamy tunda ta je office ta ɗauki abinda ya kaita ta kamo hanyar hotel ɗin da Hajiya turai ta kamamasu. Tunda ta isa suke aikata masha,arsu babu ko kunyar ubangiji. Basu dawo dai-dai ba sai bayan la,asar Sanna suka fara tattaunawa akan abinda ya kawosu. Bayani Hajiya turai ttayiwa Mamy akan maganin da ta amso mata wajen bokansu da bisa tsauni, "Aminiya kinga wannan idan kikayi amfani dashi sai kinyi min babbar sallama saboda saida Malam ya tabbatar min da babu makarinshi annan kusa, Barima in taƙaice maki zance lokacin barin yaron cikin rayuwarku yayi dan Malam yace muddi aka zubawa Uban cikin abinci yaci kamar yanda yaci abincin ya haɗe cikin ciki haka ƙauna da tausayin da ya ke wa yaron zasu fice daga ranshi, daga nan komai zai iya faruwa". Tafawa sukayi cikin jin daɗi Mamy tace Babban abinda zai mani shamaki da cikar burina zan kawar dashi, lode innunawa Aisha nafi ƙarfinta akan komai dole ta yadda da cewa dukiyar Alhaji Muhammad Ƙarfe tawace ni kaɗai nasan wannan saƙon nawa zai risketa har cikin kabarinta" ta yi maganar ta na ɓaɓɓka irin dariyar bosawa. Jinjina kai Hajiya Turai tayi tana mamakin saanin ta kan mugunta da Mamy tayi, Idan baza ta manta ba farkon haɗuwarsu wajen wani boka ne da taje amso asirin da ta ke amfani da shi tana yima manyan mata sata ba tare da an gane ta ba. TUNA BAYA WACECE MAMY؟. Sarhabila Umar shi ne asalin sunanta, ƴar asalin jahar sokoto ce Babanta Umar mutum ne mai rufin asiri dan buƙatun gidansa basu fi ƙarfisa ba, amma Allah ya jarabceshi da samun mata marar godiyar Allah komi yayi mata bata godeyi saima kushe abun da zata dingayi a gbanshi. Umar mutum ne marar son hayaniya da tashin hankali sai dai Allah ya jabceshi da samun ƴaƴa masu irin halin uwarsu dan kaf cikin ƴaƴanshi ɗayace kawai ta biyu halinshi wato Nabila ɗiyarshi ta biyu. Sarhabila sam bata da kunya ko kaɗan duk girman mutum baya hana ta gaya masa magana idan ya shiga gonarta. Aisha ƙawar Nabila ce wadda suke bayan gidansu Sarhabila, bakin gwargwado mahaifin Aisha Alhaji Ahmad yanada rufin asiri dan yafi Umar samu sosai kasance warshi ɗan kasuwa. Kullum tare da Aisha Nabila ke zuwa makarantar Islamiya kuma su dawo tare, da yake ajinsu ɗaya duk randa aka basu assigment a tare sukeyi a gidan su Nabila, idan Aisha ta zo gidan sarhabila ta kama zage-zage da harare-harare kenan tanajan tsaki tana ce wa, haka kawai Nabila ta kwso masu me kama da zabiya ta kawo masu cikin gida. Sarhabila nada matuƙar kishi musamman ace taga wanda ya fita wani abu to ranar anshiga uku dan mita zataitayi tana jan tsaki. Aisha yarinya ce nitsatstsiya sam ba ta da hayaniya gata shiru-shiru, Aisha farace Sol ga ta da diri ga dogon hanci da ƙaramin baki. Aisha tana da kyau sosai shiyasa Sarhabila ta tsaneta sosai. A wata rana Sarhabila ta tashi da sha,awar zuwa makaranta tunda safe ta ɗauko uniform ta wanke ta goge tana jiran lokaci yayi. Ba komai ya sa take son zuwa makarantar ba sai dan tayi waya da ƙawarta Sajida zata kawo mata wani sabon man bleching. Tunda akayi sallar la,asar Aisha ta biyowa nabila dan su tafi makara, tare suka fito da Salhabila dake ta ɗauke kai gefe tana yamutsu fuska. Suna tafiya Sarhabila ta lura da wata jibgegiyar mota da ke bin bayansu, mamaki ne ya kamata ganin su motar ke bi yasa tace. "Nabila kuzo mubi ta wancan layin zan amshi saƙo". Bimta sukayi suna tafe ta na jansu da fira abinda bata saba yi ba idan Aisha na waje. Cikin dabara take kallon motar tana gasgata lallai binsu take. Har suka iso makaranta ba,a daina binsu ba Wanda hakan ya bawa Sarhabila mamaki sosai. Shiga sukayi cikin makarantar kowa ya nufi aji, cikin jindadin kulatan da Sarhabila ta yi tace wa Nabila. " Wallahi yau naji daɗin kulawar da Yaya bila tayi mani sosai Allah yasa ta ɗaure a haka nima kinga nayi Yaya kamar kowa". Murmushi kawai Nabila tayi bata ce komai ba suka nufi wajenda suka saba zama. Bayan antashi Sarhabila ta sake ganin wannan motar tana binsu hakan yasa tayi dabarar jan Aisha da fira wai tazo suje gidansu zatayi mata kitso idan an gama sallah sai su rakata gida. Amsawa tayi tanajin daɗi sosai yanda yau Yayar ƙawarta ta sake da ita. Ita kuwa Beela dabarace tayi wai kar su rabu me motar yabi bayan Aisha. Suna zuwa unguwarsu motar ta tsaya dai-dai wajen masallacin da kekusa da gidan su Beelah. Zaune suke suna ta fira abisu ganin shiru ba'a biyo bayansu anyi sallama ya sa Sarhabila tace. "Ki tashi mu raka ki kar dare yayi" Ansawa Aisha tayi da to tare da yiwa Ummunsu Beelah sallaha suka tashi dan rakata. Cin karo sukayi da yaro zai shigo, ganinsu yasa yafaɗi saƙon kai tsaye yace. "Wani me mota ya ce ana Sallama da Aisha ƙawar Nabila." Ras gaban Beelah da Aisha ya buga a tare. Nabila ce tace "kace gatanan" Amsawa yayi da to ta re da tafiya abinsa. Jan hannun Aisha ta yi suka fice suka bar Beela tsaye saboda tsabar takaici da hassada har idonta ya kawo ruwa a zuciya take faɗin. 'yanzu duk abinda nayi ya tashina banza saida yabiyo ƴar iskar yarinyarnan' fuuuu ta wuce cikin gida tana goge kwallar data zubo mata. Matashin saurayi ne da bazai wuce shekaru talatin ba jingine jikin wata arniyar mota yana sakar musu murmushi tunda suka fito. Sai da su kaje gab da shi kafin Nabila ta saki hannun Aisha da ta sunkuyar da kai tun zuwansu wajen. Gaisawa suka yi da Nabila har yana ɗan tsokanarta, da ya ke tafi Aisha sauri sabo dandannan suka saba har tana mai da mashi idan yana tsokanarta. Faɗa mata yayi ya daɗe yana biybiyar Aisha amma ya kasa yi mata magana sai yau, a nanne ya sanar da ita yadaɗe yana son Aisha kuma da aure ya ke sonta, ya na so ta shawo mashi kan Aishar ta amince dashi. Ƙara sunkuyar da kai Aisha tayi tanajin kamar ƙasar wajen ta bude ta shige. Gabatar musu da sunan sa yayi Muhammad Bashir Ƙarfe. Anan ne nabila ta gabatar masa da cikakken sunan Aisha da kuma matakin karatunda. Godiya yayi musu tare da amsar number wayarsu dan yace sauri yake wani wajen zaije yanzu amma insha Allah zai dawo gobe. godiya Nabila ta yi mishi suka tafi gidansu Aisha dan raka ta. Dasu ka shiga sosai maman Aisha ta tarbi Nabila har tana mitar suna unguwa ɗaya amma basa san zuwa ana gaisawa. Hakuri Nabila ta bada ta re da cewa " Insha Allah za,a kiyaye" da ya ke maman Aisha macece mai sauƙin kai da Nabila ta tashi tafiya haɗa mata yan abubuwa tayi ta ce ta kaiwa Mamansu kwana biyu ba su haɗu ba insha Allah zata shigo kwanannan. Amsa Nabila tayi tana jin kunya dan kuwa kwata-kwata maman ta su bata kula maman Aisha wai acewarta ta ci ka iyayin tsiya dan taga ta mijinta yafi nata kuɗi. Mahaifiyar Aisha haifafiyar garin bauchi ce karatu ya kawo ta kano anan ta haɗu da Alhaji Ahmad wanda kallon farko da yayi mata ya faɗa tarkon sonta. Soyayya ta shiga tsakanin Mubaraka da Ahmad me ƙarfi wanda daga baya Ahmad ya samu mahaifinshi ya faɗa masa ya samu mata ƴar bauci tazo karatune a kano Sosai mahaifin Ahmad yaji dadin hakan dan sosai dan yadaɗe yana mashi maganar aure sai yace lokaci baiyiba. Ba,a ɗauki lokaci ba Mahaifan Ahmad suka shirya suka tafi har can Bauci dan nema masa auren Mubaraka. Sosai dangin mahaifan Mubaraka sukayi musu tarba mai kyau kuma suka amsa tayinsu na son haɗa zuriya basu baro Bauci ba sai da aka tsaida lokacin auren acewrsu ai ba za,a wani ja lokaci ba tunda yaran sun fahimci juna. Akwan a tashi ba wuya wajen Allah, lokacin da aka tsaida na auren Ahmad ta Mubaraka asha shagali sosai bayan an ɗaura aure mahaifan Mubaraka suka haɗasu su duka biyu suka yi musu nasiha mai ratsa jiki daga ƙarshe suka damka amanar Mubaraka a hannun Ahmad. Kwanci tashi asarar mai rai Mubaraka da mijinta Ahmad suma zamansu cikin kulawa da fahimtar juna har Allah ya albarkace su da samun ƙaruwa Mubaraka ta haifi yarinya mace Wace taci suna Aisha, bayan ta yaye Aisha da watanni ta kuma samun wani cikin ta haifi yaro namiji aka saka masa suna Ibrahim ana kiranshi da khaleel, Bayan shekaru masu yawa Mubaraka bata sake haihuwa ba har saida Aisha ta gama primary school sannan ta sake haihuwa yarinya taci sunan Maman Mubaraka Zainab ana kiranta da baby. Rayuwa ta na tafiya kwanaki na shuɗewa su koma sati, sati na shuɗewa ya koma wata, wata na shuɗewa ya koma shekara, Aisha ta girma sosai halin yanzu tana da kimanin shekara ashirin da biyu, yayinda kawarta Nabila ke da ashirin kasan cewar tana da girman jiki, ita kuma Sarhabila ta na da shekara ashirin da hudu dan ta bawa Nabila shekaru huɗu. CI GABAN LABARIN Tunda Muhammad ya samu kan Aisha ta hanyar ƙawarta ya shiga gina soyayyarshi aranta kasacewar bata taɓa yin saurayi ba yasa take jajja baya da shi dan ita bata wani iya soyayya ba kawaide tana sonshi amma ko fira bata iyayin ta minti biyu tashi, kullum shine ke jawo rabari wanda saidai ta bishi da Eh ko A,a. Tun abun yana damunshi harya fahimci halinta ne hakan sai yaci gaba da lallaɓata acewarshi idan sukayi aure zai canjata. Akwana a tashi babu wuya Muhammad ya matsawa iyayensa akan aje ayi maganar aurensa da Aisha, da farko ƙiyawa mahaifin nasa yayi kamar yanda mahaifiyarsa tayi amma dayaga yanda Muhammad ya shiga matsananciyar damuwa kuma yayi bincike ya ga mahaifin Aisha mutumin kirki ne saiya amince tare da yiwa Muhammad alƙawarin aura mashi Aisha indai ya amice zaije ƙasar Chaina dan gabatar da wani babban kasuwancin a wani katafaren company wanda ake sarrafa ƙarfe. Ciki zumudi muhammd ya amince da sharaɗin mahifin nasa ya fara shirye-shiryen aure da kuma tafiya chaina yin aikin. SARHABILA Tun ranar da ta ƙyalla ido taga Muhammad ta susuce ta kasa zaune ta kasa tsaye ta shiga matsananciyar damuwa, Tunda ta ganshi ido dan ido taji kibiyar ƙaunarsa ta ratsa cikin ƙirjinta ta isa har can cikin zuciyarta, matsananciyar ƙiyayyace ta sake nunkuwa a zuciyar Beela baby wanda izuwa yanzu tunanin yanda za,ayi ta mallaki Muhammad kawai tasa a gaba. Ba,aɗauki lokaci ba aka tsaida lokacin auren Aisha da Muhammad, wata ɗaya aka sanya saboda muhammad ya dage akan bazai tafi Chaina ba sai da auren Aisha, Hakance ta faru dan sai da aka ɗaura musu aure wanda akayi shagalin biki na kece raini sannan ya ɗauki amaryarsa suka bar ƙasar. Aifa tunda akai auran Beela ta fara rashin lafiya saboda damuwa da taimata yawa, maman Nabila ganin abun yayi yawa kullum tana ɗaki riƙe da waya tana kuka saya ta bari saida yara suka tafi makarantar islamiya ta ritsata aɗakin tana tambayarta mike damunta haka da kullum take zuƙewa kamar mai fama da cuta. Sai da Beela tasha kuka sannan ta faɗawa mahaifiyar tata abinda ke damunta. Dogon tsaki Maman Nabila taja tare da cewa ai duk laifin kine da baki fadi da wuri ba akasan abinyi gashi har anyi auren sumbar ƙasar. Kuka Beela ta sakawa mahaifiyar tata tana faɗin ta taimaka mata zata iya rasa ranta akan son Muhammad. Shiru Maman Beela tayi ta na tunani kamin daga bisani ta kwantar mata da hankali tace ta daina damuwa akan haka tayi alƙawain za ta tsaya mata har sai ta samu abinda ta ke so. Sosai Beela ta ji daɗin maganar da mahaifiyarta ta faɗa mata dan tasan kota halin ƙaƙa saita san yanda tayi ta biya mata buƙatarta. Sosai Beela ta koma walwalarta kamar yanda ta ke tun farko, ta koma shafe-shafenta fiye da da acewata sai ta kamo Aisha haske tunda farin yaja hankain Muhammad acewarta. Bayan kwana biyu Maman Nabila taje gidansu Aisha wai tazo tayiwa maman Aisha ban gajiyar biki tunda ita bata samu damar zuwaba. Mubaraka batada riƙo ko kaɗan hakan yasa ta amshi Maman Beela hannu biyu cikin karrama ta gabatar mata da ruwa da lemo sai abimci da sauran kayan gara da basu idasa ƙarewa ba. Babu kunya maman Nabila ta take abicin tas tana lashe baki sanan ta shiga bugun cikin maman Aisha akan auren, so take taji sanda zasu dawo daga ƙasar wajen amma takamaima ita kanta maman Aishar bata dan ranar dawowarsu ba dan ance aiki ne mijin Aishar ya samu acan. Cikin rashin jindaɗi ta dawo gida tare da labartawa Beela yanda sukayi da maman Aisha kuka Beela ta saki mai tsananin karfi. Rarrashinta Maman Nabila tayi tare da ce mata taje taci gba da shirinta ko shekara nawa zasuyi ai dole su dawo idan kuwa har suka tako ƙasarnan to ko auren ta Muhammad babu fashi. CHAINA Soyayya Aisha ke gwadawa mijinta Muhammad wanda yayi mamakin yanda ta zage ta na kula da shi kamar ba ita ba duka har yanzu bata sakin jiki dashi tayi fira sosai kamar yanda yake so, daga baya da ya sake gane halitarta ce hakan sai ya daina ta kura mata ya koma kulawa da ita kamar sarauniya dan kuwa duk abinda zai faranta matarai shi yakeyi inde ya fuskanci bata son abu to ko zaiyi ƙoƙari ganin baiyi mata shiba. Aurensu nada wata 3 Aisha ta fara rashin lafiya wanda suna zuwa asibiti baturen likitan ya duba Aisha yayi masu albishin tana da shigar ciki na wata ɗaya. Saboda murna abaya ya goyo Aisha tundaga asibitin wai acewrshi ba zata sake aikin da zai wahalar da ita ba bare ta wahalar da babyn. Sosai Muhammad ya maida hankali wajen kula da Aisha ga kuma aiki da ya ɗauko zafi. Sau dayawa Aisha kanyi kukan godiya ga ubangiji akan baiwar samun miji na gari jajjirtace da yayi mata. 𝑲𝑼 𝑲𝑨𝑺𝑨𝑵𝑪𝑬 𝑨 𝑻𝑨𝑹𝑬 𝑫𝑨 𝑵𝑰 𝑫𝑨𝑵 𝑱𝑰𝑵 𝒀𝑨𝑵𝑫𝑨 𝒁𝑨𝑻𝑨 𝑲𝑨𝒀𝑨 𝑪𝑰𝑲𝑰𝑵 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝒁𝑨𝒁𝒁𝑨𝑭𝑨𝑵 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑰 𝑻𝑨𝑲𝑬𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫. 𝑲𝑨𝑹𝑲𝑼 𝑴𝑨𝑵𝑻𝑨 𝒀𝑨𝑵𝒁𝑼 𝒁𝑨𝑴𝑼 𝑺𝑯𝑰𝑮𝑨 𝑪𝑰𝑲𝑰𝑵 𝑨𝑰𝑵𝑨𝑯𝑰𝑵 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵. 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑵𝑨 𝑲𝑼𝑫𝑰 𝑵𝑬 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 200 𝑲𝑰 𝑲𝑨𝑹𝑨𝑵𝑻𝑨 𝑪𝑰𝑲𝑨𝑲𝑲𝑬𝑵 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵. 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑱𝑰𝑹𝑨𝑵 𝑫𝑶𝑪𝑼𝑴𝑬𝑵𝑻 𝑲𝑼𝑴𝑨 𝒁𝑨𝑲𝑼 𝑩𝑰𝒀𝑨 400 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝑫𝑨𝑵 𝑴𝑨𝑳𝑳𝑨𝑲𝑨𝑹 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵. 𝑮𝑨 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 𝑵𝑼𝑴𝑩𝑬𝑹👇👇👇👇👇👇👇👇 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀. 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵 ✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐. 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN MARYAM STAR✍🏻�⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GMLNwj2j2i9Kh8AsHDRpMf *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ PAGE 1️⃣8️⃣⭐1️⃣9️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحمن. Bayan cikin Aisha ya shiga wata na takwas ta matsa akan tanason ta koma gida, Muhammad bai musaba ganin yanda tayi juri,ar zama a kasar bata taɓa cewa tanason zuwa gida ba sai wannan karon. Waya yayi da Alhaji Bashir ƙarfe akan zasu dawo dan matarshi ta haihu a gida, fafur Alhaji ya hana yace saidai idan ita zata taho shiya tsaya saboda aikin da suke yanzu yake kai yana buƙatar nutsuwa. Badan Muhammad ya so ba yasaka Aisha a jirgi ta dawo ƙasar haihuwarta ita kaɗai ba tare da shi ba, sunsha kukan rabuwa da juna dan tunda sukayi aure basu taɓa rabuwa ba dai-dai rana daya ba sai yanzu. Bayan isowarta Alhaji Bashir ya tura driver ya ɗauko ta ya kaita har gidansu tare da kayanta. Sosai Mubaraka tayi murna da da ganin yanda ɗiyarta ta chanza tazama matar manya kaida ka kalleta kasan hutu da kwanciyar hankali sun ratsata sosai. Bayan ta huta sosai tayi waya da mijinta ta tambayi ina Nabila har yanzu tana zuwa ko ta daina zuwa tunda batanan. Murmushi Mubaraka tayi ta ce "tana zuwa sosai ko jiya nan muka wuni atare tana bani labari har na faɗa mata kina hanya zaki zo". Murmushi tayi tare da cewa "Allah sarki ƙawata ni kaina nayi kewarta sosai" sai kuma tace "Umma wai ina ina yaya Beela halan ta kusa aure?" Shiru Maman tayi mata kafin tace "Allah dai ya shirya zuri'a amma sam ba ta jin magana yanzu bakiga yanda ta maida kanta farar ƙarf da yaji" 'Shiru Aisha ta na tunano irin yallayar Beela damacan tana shafe-shafen ta amma dai tunda har mamanta ta maganta akan abu to tabbas abin ya munana' Cigaba da fira sukayi cikin nutsuwa dan kamar yanda Aisha batason magana da hayaniya haka mamanta take itama idan ka ga suna fira ahankali suke magana cikin nutsuwar da Allah ya azurtasu da Ita. Sai bayan kwana biyu da dawowarta sannan ta shirya ta je gidansu Nabila dan su gaisa. Nabila tayi farin cikin ganin yanda Aisha ta koma ga tsohon cikinta a gaba wanda ya ƙara mata kyau. Aisha ba ta daɗeba gidan ta yiwa Nabila sallama ta tafi gidan dan tuda dazo ta lura da kallon da Maman Nabeela ke jefa mata sai duk tasha jikin jikinta. Bayan tafiyar Aisha babu jimawa saiga Beela ta dawo daga yawon gantalin da ta saba, Maman Nabila ta sakata ɗaki ta gaya mata zuwan Aisha da yanda ta koma kamar wata Hajiya, sosai Beela ta rikice ta na ɗurama Aisha zagi ta uwa ta uba ta na faɗin shienan ta cuceta ta yaudareta tunda taji ance tana da ciki. Dakyar Maman Nabila ta rarrashi Beela tare da gaya mata wasu maganaganu da suka sanya ta ɗan nutsu dukda a zuciyarta kobara ce ke ci ta tsananin ƙiyayyar Aisha. Da marice suna zaune a parlo suna fira saiga Beela kamar an jefo ta faɗo musu, tsit sukayi suna binta da kallon mamaki, sosai ƙeya tayi ta gaida Maman Aisha a takaice ta koma kan Aisha tana ta yi mata tambayoyi harda tambayar tare da mijinta tazo da tace "A,a" sai ta kuma tambayar yaushe zai dawo. Khaleel ƙanin Aisha ne ya ja uba tsaki ya tashi yana yiwa Beela maganar miye ruwanta da mijin Aishar. Maman Aisha tabason rashin kunya dan haka ta dakatar da khaleel cikin tsawa tace ya tashi ya fice ya basu waje. Cikin jin zafin abida Beela tayi ya fice daga gidan baki daya. Beela ganin ba ta samu abinda ta ke so ba yasa ta tashi ta tafi tana sakejin tsanar Aisha na lunkuwa a zuciyarta. A gidan su Aisha, Aisha kewa mamanta mita akan tambayoyin da Beela keyi akan mijinta. Murmushi Maman Aisha tayi tana jinjina irin soyayyarda Aisha kewa mijnta da ta kasa ɓoye kishinta akan sa. A kwana atashi cikin Aisha yashiga watan haihuwa wanda cikin dare suna waya da Muhammad yake faɗa mata zaizo gobe insha Allah Alhaji Bashir ya barshi yazo tunda aikin ya ɗan tsagaita. Sosai Aisha tayi farin cikin zuwan mijinta wanda saboda zumuɗi ta kasa zaune ta kasa tsaye dukda yau tunda ta tashi takejin ciwon bayan kaɗan-kaɗan. Bayan saukar Muhammad gidansu ya gaisa da ƴan uwa da abokan arziƙi yasake shiri dan zuwa wajen sanyin idaniyarsa dan yayi mising nata ba sosaiba. Bayan yaje sungaisa da ƴan uwan Aisha da mahaifanta aka kaushi ɗakin da baban Aisha ke saukar baƙi. Bayan sun gaisa da Aisha ya lura da yanda take cije baki hakan yasa ya tambayeta ko lafiya? Bakomai tace mashi amma ganin abin yayi yawa yasa yace kodai haihuwarce? ɗaga mashi kai tayi dan zuwa yanzu dauriyarta ta fara ƙarewa ganin ciwon sai gaba ya ke. Maman Aisha yasanamawa yace zasuje asibiti akula da ita acan. Amsa shi tayi da suyi gaba ita zata taho ta kayan buƙatar. Awa ɗaya shiru awa biyu shiru Aisha ba ta haihuba lititoci sai kaiwa suke suna komowa. Hamkalin Muhammad yatashi da aka gaya masa haihuwace amma yaron yana kwance abisa bai juyaba dole sai anyi mata CS babu ɓata lokaci Muhammad ya rantaɓa hannu aka shiga da Aisha aiki. Cikin ƙankanin lokaci aka ciro yaro namiji fari tas kamar uwarsa ƙaton gaske dashi. Zokuga Murna wajen ƴan uwa da abokan arziki duk wanda ya ɗauki yaron saiya jinjinawa Aisha ganin girman yaron da kuma irin baiwa kyau da Allah yayi mashi. Labarin haihuwar Aisha ya riski su Beela ahaukace ta tashi daga zaunen da take har tana kifawa tashiga ruwa kuka tana faɗin shikenan ta shiga uku Aisha ta haihu zata mallake dukiyar Muhammad. Mummunar bugawa zuciyar Nabila tayi jin abinda Beela ke faɗi, kasa tsayuwa tayi ta zauna daɓas tana sakin zafafan hawaye na baƙin cikin halin yayarta kuma ƴar uwarta. Maman Nabila ce ta lura da katoɓarar da Beela tayi agaban Nabila aiko ta hau naɗe tabarmar kunya da hauka harda cewa idan Nabila taje asibiti ganin Aisha sai ta tsine mata. Sosai Nabila tayi kukan baƙin cikin halin mahaifiyarta ta ƴar uwarta, ida ba hanata zuwan da Maman Nabila tayi asibitine ya dame ta ba A,a da wane ido zata kalli Aisha baiwar Allah kawarta ta amanah ace wai yayarta ke son mijinta abun sam ba tunani aciki. Ranar Nabila ɗaki ta wuni tana zubar hawayen baƙin ciki da takaicin abin kunyar da Mama da Beela zasu aikata. 𝑲𝑼𝑩𝑰𝒀𝑰𝑵𝑰 𝑫𝑶𝑴𝑰𝑵 𝑱𝑰𝑵 𝒀𝑵𝑫𝑨 𝒁𝑨𝑻𝑨 𝑲𝑨𝒀𝑨 𝑨𝑪𝑰𝑲𝑰𝑵 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰 𝑴𝑨𝑰 𝑻𝑨𝑲𝑬𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫, 𝑲𝑨𝑫𝑨 𝑲𝑼𝑴𝑨𝑵𝑻𝑨 𝑴𝑼𝑵𝑨 𝑪𝑰𝑲𝑰𝑵 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵 𝑻𝑨𝑹𝑰𝑯𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑴𝑨𝑴𝒀. 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑲𝑼𝑫𝑰 𝑵𝑬 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑵𝑨𝑰𝑹𝑨 200 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝑫𝑶𝑴𝑰𝑵 𝑪𝑰𝑮𝑨𝑩𝑨 𝑫𝑨 𝑩𝑰𝒀𝑩𝑰𝒀𝑨𝑹 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵. 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑱𝑰𝑹𝑨𝑵 𝑫𝑶𝑪𝑼𝑴𝑬𝑵𝑻 𝒁𝑨𝑺𝑼 𝑩𝑰𝒀𝑨 400 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝑫𝑶𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑳𝑳𝑨𝑲𝑨𝑹 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵, 𝑲𝑨𝑹𝑲𝑰 𝑩𝑨𝑹𝑰 𝑨𝑩𝑨𝑹𝑲𝑰 𝑨 𝑩𝑨𝒀𝑨. 𝑮𝑨 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 𝑵𝑼𝑴𝑩𝑬𝑹 𝑫𝑨 𝒁𝑨𝑲𝑼 𝑻𝑼𝑹𝑨 𝑲𝑼𝑫𝑰𝑵 👇👇👇👇👇👇👇👇 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀. 𝑺𝑯𝑨𝑰𝑫𝑨𝑹 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑻𝑨 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑳𝑨𝒀𝑰𝑵 👇👇👇👇👇👇👇👇 09136291920 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐ ?RAYUWAR SAMHAD 🌹( abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN MARYAM STAR✍🏻�⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FwHkk5nhlvS8HanVoGH6q *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ PAGE 2️⃣0️⃣🌹2️⃣1️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Sa Beela tayi ta shirya suka tafi gidan ƙawarta dake cikin gari, Suna isa itama ta shirya dan Maman Nabila ta gaya mata zasuzo , mai napep suka tara su ka bar unguwar zuwa ƙarsgen gari can cikin dadi. Wani baƙin mutumne zaune shi kaɗai ya na zane-zane kamar ma ƴaƴan Aljannu yake zanawa tunda suka isa wajen Beela ke yamutse fuska kamar zatayi amai. Kora mashi bayani Hajiya Larai tayi akan abinda ya kawosu, wani ƙullin magani yabasu wanda zasuyi amfani dashi, ƙudi suka aje mashi tareda godiya suka bar wajen. Sosai Hajiya Larai ta gargaɗi Beela wajen yin amfani da maganin. A ɓangare Aisha tunda aka sallamota Asibiti ƴan barka ke zarya saida suka ƙara sati guda sanan tayi taron sunan da ya jijjiga zuciyar Sarhabila da ta Maman Nabila. Yaro yaci Sunan Muhammad Mubeen ake kiranshi da Mubeen zallah. Bayan sunyi arba,in Muhammad ya matsa akan sukoma aiki ya taso masa. Sosai Aisha tayi kewar Mamanta da ƙannenta su Khaleel da aminiyarya Nabila da kullum sai ta zo ta ɗauki Mubeen. Tunda su Aisha suka tafi basu sake dawowa ba sai bayan shekara uku sannan mubeen ya girma sosai harta sake samun wani ciki dande Ƙarami ne. Wannan dawowar a gidansu suka sauk wanda Muhmmad ya sake gyarashi tunda ba.a taɓa zama cikinshi ba sosai gidan ya ƙawatu da kayan more rayuwa. Sanda Nabila zataje gidan Beela tace itama zata je daga ɗanta Mubeen tadade bata ganshinba, Badan Nabila ta so ba taje da Beela gidan Aisha aiko a haukace Beela ta dawo dan can ta baro Nabila, tararta mama tayi tana tambayarta ko lafiya?. Beela ta kwashe labarin komai ta bawa Maman Nabila aiko suka ɗauki mayafai sai wajen malam dan sanar dashi Muhammad ya dawo. Wani magani ya basu ya ce suyi amfani da shi inda Muhammad ke zama zasu binne wasu layoyi tare da harin maganin da zasu sanya mishi a abici. Bayan kwana biyu Beela ta je gidan sukasha fira da Aisha harda taya ta girki da yake cikin Aishar ya fara tsufa, bayan sungama ta kuma tarkato ƴan share-share tanayi Aisha ce ta tayata tace dama tanason ta gyara ɗakinda Muhammad ke aiki idan ya dawo gida amma jikinta babu ƙarfi. hartintuɓe Beela keyi wajen zuwa taya Aisha aikin gyara dakin zuwa tayi tana kakkaɓe files dake kan wani ɗan table da kujera ke wajen anan tayi dabarar saka layoyin da boka ya bata ba tare da Aisha ta luraba. Bayan sungama da Beela zata tafi gida ta haɗa mata sha tara ta arziki tace ta kaiwa Maman Nabila babu kunya ta amshe babu ko godiya tana raya idan ta shigo gidan zata koyawa Aisha hankali. Bayan kwana biyu Aisha ta kasa gane kan Muhammad, sai daga baya taji labari wai aure zai ƙara tasha kuka sosai ga tsohon ciki ganin babu inda damuwa zata kaita yasa ta fawwala ma Allah komai taci gaba da rainon cikinta. Ranar da Aisha ta haihu a ranar aka ɗaurawa Muhammad aure da Sarhabila. Aisha bata san wacece Muhammad ya auraba sai bayan taga wankan. Sosai Aisha tayi kukan har saida ta fara rashin lafiya aka kaita asibiti tayi kwana biyu aka sallamota. Sosai Aisha ta shiga damuwa data zauna sai tunani da hawaye wani lokaci sai idan yaronta Sadeek yayi kuka take dawowa daida. WAI SHIN MIYENE YAYISILAR RASUWAR AISHA?. BAYAN BEELA TA TARE MIYASA MUHAMMAD BAI KAITA WAJEN AISHA SUNGA JUNABA? KU BIYONI DAN JIN YANDA ZATA KAYA KU KASANCE DA ALKALAMIN MARYAM STAR DANSAMUN DADADAN LABARAI MASUZAFI NAGODE DAGA ALKALAMIN MARYAM STAR✍🏻⭐⭐⭐. 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN MARYAM STAR✍🏻�⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FwHkk5nhlvS8HanVoGH6ql *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ PAGE 2️⃣4️⃣ 🌹2️⃣5️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Bayan Alhaji Muhammad ya sungumi gawar Aisha, hospital ya tafi da ita ya kai musu ya na kuka yana faɗin Aisha ba ta mutu ba su ceto masa rayuwarta. Surutai yayita yi marrasa kan gado damin kuwa duk mai hankalin da ya kalli gawar ya san ta mutu kuma ga dukkan alamu ta ji jiki sosai ganin yanda jini yayi jaga-jaga a jikinta kamar wacce tayi wanka da shi. Riƙe Alhaji Muhammad likitocin sukayi suka fara bashi taimakon gaggawa ganin yanda duk ya fice a hayyacinsa. Bayan awanni uku mutuwar Aisha ta zaga ilahirin al'ummar da ke kewaye cikin rayuwarta wanda ba ƙaramin jijjiga masoyanta mutuwar tayi ba. Alhaji Bashir ne ya je asibitin ya ta ho da Alhaji Muhammad da ya zama baya ummm bare umum sai zubar hawaye kamar ambuɗe famfo. Jinjirar da Aisha ta haifa aka kaiwa Mamma ta kaita asibiti da kanta annane aka gane yarinyar ba ta mutu ba amma tasha wahala duk da yi laushi ta gala baita, gashi harda karaya ahannunta. Bayan anyiwa Aisha addu'ar kwana 3 kowa ya watse dan ci gaba da gudanar da rayuwarshi, Muhammad duk tsawon kwananin nan baya ci baya sha sai kuka wanda kullum sai ansaka mashi ƙarin ruwa da alluran barci sanan ya ke iya runtsawa duk ya jeme ya rame yayi baƙi kamar wanda ya shekara ya na jinya. Bayan watanni da rasuwar Aisha Masha Allah ƴarta Aisha wacce ake kira da Salma saboda tunda Aisha na da ciki take faɗin idan ta haifi mace Salma za,a saka mata saboda tanason sunan. Salma ta girma masha Allah tayi wayo dukda madara ta ke sha amma maraici sam bai damun yarinya saboda maman Aisha na matuƙar ƙoƙari wajen kula da yarinyar dan yarinyar ta biyo halin uwarta da kammaninta sak kamar Aisha tayi kaki ta aje. Beela kuwa babu damuwar komai a ranta yanzu tunda ta kawar da Aisha saima makaranta da ta koma ta ci ga ba da karatunta hankali kwance, Mubeen da Sadeek kuwa sosai maraicin uwa ya kamasu dan sam basu samun cikakkiyar kulawa daga mai aikin da Beela ta kawo dan ta kula da su. Rayuwa na tafiya kullum cikin ƙalubale Mubeen ya ke musamman da abinda ya faru da mahaifiyarshi ya tsaya ras a cikin ranshi kullum sai yayi kukan baƙin cikin rashin mahaifiyarshi da kuma rashin samun kulawa daga mahaifinsu sam Muhammad ba ya kula da rayuwar yaran dan har mantawa yake da su idan ba yaga Sadeek ba dan Mubeen wasan ƴar ɓuya yake da mahaifin nasa kasancewar shi mutum mai zuciya ta fushi ya sa baya ƙaunar abinda zai haɗashi da mahaifin nasa sam. Tun sanda Mubeen ya shiga shekara sha huɗu ya fara zuwa unguwar Big bola da ke cikin Abuja kasancewar yanzu Alhaji Muhammad ya sake ɗaukaka da dukiya ya sa suka baro kano su ka dawo Abuja. Sosai Mubeen ya dage zuwan unguwar Big bola har yayi aboki mai suna Saniga, Saniga ɗan talakawa ne fitik dan mahaifinshi tsohon ɗan sana,ar gwangwan ne wanda shima yanzu ita yakeyi. Sosai Mubeen ya dage wajen maida hankali ga sanin takan sana,ar wanda yakoyi komai cikin sauƙi shima yafara harkar. Da ya ke kasuwar ta amsheshi dan danan ya buɗe shagonshi na kanshi da ake zuwa ɗaukar kayan gwan gwan akai Legos. Sai da ya tara maƙudan kuɗaɗe awajen baban Saniga, Sosai suke shiri da ƴan gidansu Saniga kasan cewarshi mutum mai san jama,a da maida ɗan wani nashi. Alhaji Muhammad bai tashi gane Mubeen yana sana,a ba saida aka yiwa Mubeen hanyar aiki a companyn Alhaji Muhammad wanda su duka sai da suka girgiza ganin juna. Kunya ce ta kama Alhaji Muhammad jin labarin yanda ɗanshi yake gudanar da harkar kasuwanci ba tare da saninshiba. Bayan ya koma gida yake labarta wa Beela da su ke kira da Mamy abida ke faruwa sosai ta shiga shock jin yanda Mubeen tun yana yaro ya tara dukiya har haka. Nan ta sake shiga malamai akan a lalata dukiyar amma abu yaci tura sai dai tayi nasarar sakashi ya fara shaye-shaye saboda damuwoyi da suke addabar rayuwarshi. Har Mubeen ya kai shekara ashirin da bakwai baibar shaye-shaye ba sai ma abinda yayi gaba dan daidai da rana ɗaya Mamy bata gajiya wajen ƙara ƙaimin tsaface-tsafacenta akan Mubeen da Sadeek da suke hanata rawar gaban hantsi. 𝑻𝑶 𝑲𝑼𝑵𝑱𝑰 𝑻𝑨𝑲𝑨𝑰𝑻𝑨𝑪𝑪𝑬𝑵 𝑻𝑨𝑹𝑰𝑯𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑴𝑨𝑴𝒀 𝑫𝑨 𝑨𝑰𝑺𝑯𝑨 𝑴𝑨𝑯𝑨𝑰𝑭𝑰𝒀𝑨𝑹 𝑴𝑼𝑩𝑬𝑬𝑵. 𝒀𝑨𝑵𝒁𝑼 𝒁𝑨𝑴𝑼 𝑪𝑰 𝑮𝑨𝑩𝑨 𝑫𝑨 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑫𝑨 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝒁𝑨𝑻𝑨 𝑭𝑼𝑺𝑲𝑨𝑵𝑻𝑨 𝑨 𝒁𝑨𝑴𝑨𝑵𝑻𝑨 𝑫𝑨 𝑴𝑼𝑩𝑬𝑬𝑵. 𝑲𝑨𝑹𝑲𝑰 𝑴𝑨𝑵𝑻𝑨 𝑵𝑨𝑰𝑹𝑨 200 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑫𝑶𝑴𝑰𝑵 𝑪𝑰 𝑮𝑨𝑩𝑨 𝑫𝑨 𝑩𝑰𝒀𝑩𝑰𝒀𝑨𝑹 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵. 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑱𝑰𝑻𝑨𝑵 𝑫𝑶𝑪𝑼𝑴𝑬𝑵𝑻 𝑲𝑼𝑴𝑨 𝑵𝑨𝑰𝑹𝑨 400 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 𝒁𝑨𝑲𝑼 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑫𝑶𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑳𝑳𝑨𝑲𝑨𝑹 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵. 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 𝑵𝑼𝑴𝑩𝑬𝑹 👇👇👇👇👇👇👇👇 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀. 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐.. 🌹𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫🌹(𝑨𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆😭). 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐. Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LGk6AL3Ou3DFmxrY0o6Yv4 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Typing..... PAGE 2️⃣6️⃣🌹2️⃣7️⃣ بسم الله الرحمن الرحيم. Sallama Mamy ta yi wa Hajiya Turai tare da fiddo damen kuɗi ta ajiye mata tayi gaba abinta. Sosai Hajiya Turai ta ji daɗin kuɗin dan dama ta na ta neman yanda za ta samu kuɗin ta je waken sabon bokan da ta yi wanda zai mata aiki akan Mamy, tunda Hajiy Turai ta kyalla ido ta ga yanda Mamy ke facaka da kuɗi ta ji ta kwaɗaita da su shiyasa ta ke bin Mamy sau da ƙafa kamin wa,adin da ta ɗibar mata ya cika. A ɓangaren Samhad kuwa bayan sun kammala cin abinci su kayi zaman shiru, remote Mubeen ya ɗauka ya kunna musu kallo, sosai Samhad ta nutsu ta na kallon Indian film ɗin da ake haskawa mai kyau, da yake film ɗin na soyayya ne idan akazo wajen da star zaiyi wa budurwashi kiss ko ya rungume ta sai Samhad ta runtse ido da ƙarfi tana kame jikinta saboda tsananin kunya, ta na son kallo sosai amma sam a gidansu ba ta da lokacin yinshi dan kullum cikin aiki ta ke kamar inji. Duk abinda ta ke Mubeen na lura da ita sosai ta bashi nishadi a yanda ta ke nuna jin kunyar ta a filli. Waƙa aka saka actor ɗin sai rungumar budurwa ya ke su na rawa a tare, Sallati Samhad ta saki a filli ta re da zamowa ƙasa ta saka kanta cikin gwuiwoyinta tana ɓoye fustarta. Dariya Mubeen ya saki a zuciyarshi ya na saƙa wani tunani na daban, tashi yayi daga inda ya ke ya je gaban Samhad ya tsugunna ya na kallon yanda ta kame, lallausan hannunshi ya saka ya ɗago da fuskarta wacce manyan idanuwanta su ke a kulle gam sai ƙaramin murmushi ta ke saki. Tsira mata ido yayi ya na kallon baiwar hallitar da Allah yayi mata sosai gashin girar idonta ya ɗauki hankalimshi yanda idon ke kyarma sai gashin ya dinga motsawa, A fili ya furta, "Ma sha Allah ki na da kyau sosai Ustaza." a sukwa ne zuciyar Samhad ta doka kamar za ta ɓalle ƙashin da ke ƙirjinta ta fito wajen saboda yanda kalaman suka daki zuciyarta. Gocewa ta yi daga riƙon da yayiwa fuskarta wata azababbiyar kunya na sa ke saukar mata. Ɗaf ya ɗauke ta daga ƙasan ya nufi kan bed wanda ta gyarashi kamar kar a hau saboda yanda yayi kyau, ajeta yayi kan bed ɗin tare da matsawa jikinta sosai ya na ƙoƙarin janyo fuskarta da ta sake cusawa cikin jikinshi dan sam abinda yayi bazai bari ta iya kallon shi ba. Wani irin nishaɗi da nutsuwa ke ratsa zuciyar Mubeen sam bai tsarawa kansa yin aure ba amma ƙaddara ta gifta da san zuciya irinta Mamy suka laƙaba mashi wannan kamilar yarinyar wace sam ba ta cancanci shiga cikin matsalolin da ke tunkarar rayuwarsa ba kullum. Katse tunanin ya yi jin ta gantsarawa yatsarshi da ya tura tsakankanin hannunta cizo. "auch" ya furta ya na yarfe yannu tare da yamutse fuska kamar ƙaramin yaro, saurin tashi zaune ta yi tana kamo hannun tare da yin kwal-kwal da ido alamar za ta yi kuka. Haƙoranta ne jere guda biyu a jikin fatar yatsar tashi da ta ciza, "na shiga uku! akwi zafi ko?" ta faɗi ta na fifita yatsar da iskar bakinta ga hawaye har sun fara zubar mata. Lumshe ido yayi ya na jin wani yanayi na daban na kunno kai cikin rayuwarshi, saurin janye hannunshi yayi a fili ya furta "no ba yanzuba akwai sauran aiki". Sakin baki ta yi tana kallonshi dan ba ta gane inda ya nufa ba sai ma tunanin da ke yawo a zuciyarta na bazai haƙura ba da cizon da tayi mashi. Sake marairaicewa ta yi tana bashi haƙuri kamar wadda tagundile yatsar. Murmushi ne ya kufce mashi dan wani tunani yayi a zuciya bai san maganar ta fito fili ba. Janyo ta yayi tare da faɗin. "ke fa ragguwace wallahi taya zanji zafin wannan cizon naki mai kama da susar kadangare Ustaza?". Hummmm ta saki nannauyar ajiyar zuciya tare da lafewa a jikinsa kamar wata ƴar mage. Gyaran murya yayi kamin yace "idan babu damuwa zuwa anjima ina so zamuyi wasu ƴan maganganu game da aurennan tunda kinga bansanki ba kamar yanda ke ma baki sanni ba, ina son sanin wacece ke ni ma kuma zan sanar da ke wanene ni, sam ba'ayiwa rayuwarki adalci ba da aka aura maki ni saboda kina da nutsuwa da kamewa. KIBIYA NAIRA 200 DAN KARANTA LABARIN RAYUWAR SAHMAD, MASU JIRAN DOCUMENT NAIRA 400 KACAL. 9236291920 Maryam umar Opay. 🌹RAYUWAR SAHMAD🌹(abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GvoBXao9nFdFA7W4DO42f1 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 PAGE 2️⃣9️⃣🌹⭐3️⃣0️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Itama ajiyar zuciyar ta sauke tare da kwanciya luf a jikinsa ta na sauke numfashi. Shafa kanya yayi yana sakin guntun murmushi wanda ba kowa ne ke ganin sa ba cikin sauƙi. Mar'atussaliha" ya kirata ta re da janyo ta daga jikin sa, luf ta lafe tanjin har yanzu jikinta bai dawo dai-dai ba. Janyota yayi tare da raɗa mata akunne ya ce "Mar"atussaliha a kwai daɗi ko in ƙara kaɗan pleaseeeeeee". Saurin buɗe shanyayun idanuwanta ta yi ta re da fiddosu waje cikin sauri tace "ka ƙara me"?. kiss manah nidan bai isheni ba kalar na jiya wanda muka kalla nakeso kiyi min...." Ba ta bari ya ƙarashe maganar ba ta shiga kai mishi dukan wasa cikin shagwaba dan sosai ya bata kunya. Riƙe siririn hannunta yayi ya na ayyanawa aranshi lallai akwai aiki a gaba daga cewa ayi mishi comon kiss an ritsashi da duka nan gaba ai sai bulala. Ganin ta cigaba da kawomai ƙananun duka ya sanya ya dafe kai ya na yamutse fuska kamar wani mara lafiya, aiko dandannan ta firgice ta shiga rarrashinsa harda bashi haƙuri tana janye nasa hannun ta maida na ta akai ta na shafa gaban goshinshi. Maida kansa yayi akan cinyarta ya shiga narke mata ya na shagwaba kamar ƙaramin yaro, Ita kuwa ta dage ta na ta rarrashinsa dan sosai ya ke bata tausayi. Daga barcin ƙarya na gaske ya ɗaukesa ba tare da ya shirya ma hakan ba. Samhad ganin barci yayi awon gaba da shi ya sanya ta zame ta nufi toilet tayo wanka ta zauna ta yi kwalliya dukda ba wani abu ta shafawa fuskarba sai baƙin kwalli amma sosai tayi kyau, daya daga cikin rigunan da ya bada aka kawo mata ta sanya tare da gyala ƙaramin mayafin ta nufi kitchen don sama musu abin break fast. Ta na tsaka da aiki ta jiyo bugun ƙofa, wanke hannunta tayi tare da zuwa ta tambayi waye, jin muryar salma ta amsa ya saka tayi saurin buɗewa ta na murmushi tare da janyo hannun Salmar ta shigo da ita. Bayan sun gaisa take tambayarta wai lafiya jiya bata dawoba, murmushi Salma tayi tare da faɗin "lallai Anty Samha baki san halin Yaya Mubeen ba, ba yason muna shigo masa part shiyasa kikaga bamu zo ba yanzu haka tare nake da Yaya Sadeek yana waje ya tsaya yace inzo induba ko kuna lafiya." Jinjina kai Samhad tayi tareda cewa "Allah sarki jeki ki shigo dashi" tashi Salma tayi cikin murna dan Sadeek ya damu sosai rashin ganin yayan nasa kwana biyu. 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑵𝑨 𝑲𝑼𝑫𝑰𝑵𝑬 𝑫𝑶𝑴𝑰𝑵 𝑪𝑰 𝑮𝑨𝑩𝑨 𝑫𝑨 𝑩𝑰𝒀𝑩𝑰𝒀𝑨𝑹 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝒁𝑨𝒁𝒁𝑨𝑭𝑨𝑵 𝑳𝑨𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 200 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳. 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑱𝑰𝑹𝑨𝑵 𝑫𝑶𝑪𝑼𝑴𝑬𝑵𝑻 𝑲𝑼𝑴𝑨 𝑵𝑨𝑰𝑹𝑨 400 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀. 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑬𝑹.⭐⭐⭐ 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹( abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN MARYAM ✍️✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GvoBXao9nFdFA7W4DO42f1 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ PAGE 3️⃣1️⃣🌹3️⃣2️⃣ ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ ____________________________________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Itama ajiyar zuciyar ta sauke tare da kwanciya luf a jikinsa ta na sauke numfashi. Shafa kanya yayi yana sakin guntun murmushi wanda ba kowa ne ke ganin sa ba cikin sauƙi. Mar'atussaliha" ya kirata ta re da janyo ta daga jikin sa, luf ta lafe tanjin har yanzu jikinta bai dawo dai-dai ba. Janyota yayi tare da raɗa mata akunne ya ce "Mar"atussaliha a kwai daɗi ko in ƙara kaɗan pleaseeeeeee". Saurin buɗe shanyayun idanuwanta ta yi ta re da fiddosu waje cikin sauri tace "ka ƙara me"?. kiss manah nidan bai isheni ba kalar na jiya wanda muka kalla nakeso kiyi min...." Ba ta bari ya ƙarashe maganar ba ta shiga kai mishi dukan wasa cikin shagwaba dan sosai ya bata kunya. Riƙe siririn hannunta yayi ya na ayyanawa aranshi lallai akwai aiki a gaba daga cewa ayi mishi comon kiss an ritsashi da duka nan gaba ai sai bulala. Ganin ta cigaba da kawomai ƙananun duka ya sanya ya dafe kai ya na yamutse fuska kamar wani mara lafiya, aiko dandannan ta firgice ta shiga rarrashinsa harda bashi haƙuri tana janye nasa hannun ta maida na ta akai ta na shafa gaban goshinshi. Maida kansa yayi akan cinyarta ya shiga narke mata ya na shagwaba kamar ƙaramin yaro, Ita kuwa ta dage ta na ta rarrashinsa dan sosai ya ke bata tausayi. Daga barcin ƙarya na gaske ya ɗaukesa ba tare da ya shirya ma hakan ba. Samhad ganin barci yayi awon gaba da shi ya sanya ta zame ta nufi toilet tayo wanka ta zauna ta yi kwalliya dukda ba wani abu ta shafawa fuskarba sai baƙin kwalli amma sosai tayi kyau, daya daga cikin rigunan da ya bada aka kawo mata ta sanya tare da gyala ƙaramin mayafin ta nufi kitchen don sama musu abin break fast. Ta na tsaka da aiki ta jiyo bugun ƙofa, wanke hannunta tayi tare da zuwa ta tambayi waye, jin muryar salma ta amsa ya saka tayi saurin buɗewa ta na murmushi tare da janyo hannun Salmar ta shigo da ita. Bayan sun gaisa take tambayarta wai lafiya jiya bata dawoba, murmushi Salma tayi tare da faɗin "lallai Anty Samha baki san halin Yaya Mubeen ba, ba yason muna shigo masa part shiyasa kikaga bamu zo ba yanzu haka tare nake da Yaya Sadeek yana waje ya tsaya yace inzo induba ko kuna lafiya." Jinjina kai Samhad tayi tareda cewa "Allah sarki jeki ki shigo dashi" tashi Salma tayi cikin murna dan Sadeek ya damu sosai rashin ganin yayan nasa kwana biyu. Bayan sun gaisa ya tambayi yayan nashi murmushi Samha ta yi ta faɗa musu ai bashi da lafiya, damuwa ce ta bayyana akan fuskokinsu dan suna ƙaunar yayan nasu wanda akullum burinshi shine ya ga ya faranta musu. Ganin damuwar da suka shiga ya sanya Samhad rarrashinsu tare da kwantar musu da hankali akan ya samu sauƙi sosai yanzu haka barci yake. Jinjina kai Sadeek yayi dan yafi kowa sanin waye Mubeen idan bashi da lafiya kawaide yayi shiru ne dan kartagane ama sam hankalinshi baya kansu. Kitchen ta shiga ta gabatar musu da abin kari wanda tayi, ba wani sosai suka ci ba saboda sunyi break fast dan kartaji babu daɗi shiyasa. Ganin shirun yayi yawa ya sa ka Samhad faɗin. "Salma dan Allah idan kingama abinda kikeyi ki zo ki taya ni aiki so nike in gyara parlon nan". Sadeek ne ya amsa da yanzu ma idan kin shirya sai muyi ai tunda ba wani aiki bane me wahala". Cikin jin nauyinsa kasancewarsa babba akanta ya sa ta ce "a,a kabari sai kunshirya sannan yanzu da ga tashin ku sai inkama saka ku aiki". Tab Anty Samha da ma kinyi shiru dan tunda Yaya Sadeek ya ce zaiyi aikin to ai yayi kinsan yana son aiki sosai nima shi ne ke tayani gyara nawa ɗakin idan na tashi gyarawa." Aiki su ka shiga yi babu kama hannun yaro Sadeek ya ɗauke manyan kujerun da ke shimfiɗe a parlon Salma ta share sai Samhad tayi mopping. Basu jima ba suka gama aikin tsaf Salma ta ɗauko room freshner aka sanya, sosai ɗakin yayi kyau dan juya kayan ciki sukayi su ka canza musu waje.... LITTAFIN RAYUWAR SAHMAD, NA KUDI NE ZAKI BIYA 200 KACAL DAN BIYBIYAR PAGES. 9136291920 Maryam umar Opay. DAGA ALKALAMIN✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐ 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹(Abar tausayi ce😭) DAGA ALKALAMIN✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ ___________________________________________________________________________ PAGE 3️⃣3️⃣ بسم الله الرحمن الرحيم. Itama ajiyar zuciyar ta sauke tare da kwanciya luf a jikinsa ta na sauke numfashi. Shafa kanya yayi yana sakin guntun murmushi wanda ba kowa ne ke ganin sa ba cikin sauƙi. Mar'atussaliha" ya kirata ta re da janyo ta daga jikin sa, luf ta lafe tanjin har yanzu jikinta bai dawo dai-dai ba. Janyota yayi tare da raɗa mata akunne ya ce "Mar"atussaliha a kwai daɗi ko in ƙara kaɗan pleaseeeeeee". Saurin buɗe shanyayun idanuwanta ta yi ta re da fiddosu waje cikin sauri tace "ka ƙara me"?. kiss manah nidan bai isheni ba kalar na jiya wanda muka kalla nakeso kiyi min...." Ba ta bari ya ƙarashe maganar ba ta shiga kai mishi dukan wasa cikin shagwaba dan sosai ya bata kunya. Riƙe siririn hannunta yayi ya na ayyanawa aranshi lallai akwai aiki a gaba daga cewa ayi mishi comon kiss an ritsashi da duka nan gaba ai sai bulala. Ganin ta cigaba da kawomai ƙananun duka ya sanya ya dafe kai ya na yamutse fuska kamar wani mara lafiya, aiko dandannan ta firgice ta shiga rarrashinsa harda bashi haƙuri tana janye nasa hannun ta maida na ta akai ta na shafa gaban goshinshi. Maida kansa yayi akan cinyarta ya shiga narke mata ya na shagwaba kamar ƙaramin yaro, Ita kuwa ta dage ta na ta rarrashinsa dan sosai ya ke bata tausayi. Daga barcin ƙarya na gaske ya ɗaukesa ba tare da ya shirya ma hakan ba. Samhad ganin barci yayi awon gaba da shi ya sanya ta zame ta nufi toilet tayo wanka ta zauna ta yi kwalliya dukda ba wani abu ta shafawa fuskarba sai baƙin kwalli amma sosai tayi kyau, daya daga cikin rigunan da ya bada aka kawo mata ta sanya tare da gyala ƙaramin mayafin ta nufi kitchen don sama musu abin break fast. Ta na tsaka da aiki ta jiyo bugun ƙofa, wanke hannunta tayi tare da zuwa ta tambayi waye, jin muryar salma ta amsa ya saka tayi saurin buɗewa ta na murmushi tare da janyo hannun Salmar ta shigo da ita. Bayan sun gaisa take tambayarta wai lafiya jiya bata dawoba, murmushi Salma tayi tare da faɗin "lallai Anty Samha baki san halin Yaya Mubeen ba, ba yason muna shigo masa part shiyasa kikaga bamu zo ba yanzu haka tare nake da Yaya Sadeek yana waje ya tsaya yace inzo induba ko kuna lafiya." Jinjina kai Samhad tayi tareda cewa "Allah sarki jeki ki shigo dashi" tashi Salma tayi cikin murna dan Sadeek ya damu sosai rashin ganin yayan nasa kwana biyu. Bayan sun gaisa ya tambayi yayan nashi murmushi Samha ta yi ta faɗa musu ai bashi da lafiya, damuwa ce ta bayyana akan fuskokinsu dan suna ƙaunar yayan nasu wanda akullum burinshi shine ya ga ya faranta musu. Ganin damuwar da suka shiga ya sanya Samhad rarrashinsu tare da kwantar musu da hankali akan ya samu sauƙi sosai yanzu haka barci yake. Jinjina kai Sadeek yayi dan yafi kowa sanin waye Mubeen idan bashi da lafiya kawaide yayi shiru ne dan kartagane ama sam hankalinshi baya kansu. Kitchen ta shiga ta gabatar musu da abin kari wanda tayi, ba wani sosai suka ci ba saboda sunyi break fast dan kartaji babu daɗi shiyasa. Ganin shirun yayi yawa ya sa ka Samhad faɗin. "Salma dan Allah idan kingama abinda kikeyi ki zo ki taya ni aiki so nike in gyara parlon nan". Sadeek ne ya amsa da yanzu ma idan kin shirya sai muyi ai tunda ba wani aiki bane me wahala". Cikin jin nauyinsa kasancewarsa babba akanta ya sa ta ce "a,a kabari sai kunshirya sannan yanzu da ga tashin ku sai inkama saka ku aiki". Tab Anty Samha da ma kinyi shiru dan tunda Yaya Sadeek ya ce zaiyi aikin to ai yayi kinsan yana son aiki sosai nima shi ne ke tayani gyara nawa ɗakin idan na tashi gyarawa." Aiki su ka shiga yi babu kama hannun yaro Sadeek ya ɗauke manyan kujerun da ke shimfiɗe a parlon Salma ta share sai Samhad tayi mopping. Basu jima ba suka gama aikin tsaf Salma ta ɗauko room freshner aka sanya, sosai ɗakin yayi kyau dan juya kayan ciki sukayi su ka canza musu waje. DAGA ALKALAMIN✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐. Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GvoBXao9nFdFA7W4DO42f1 🌹RAYUWAR SAMHAD🌹(Abar tausayi ce😭) DAGA ALKALAMIN ✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GvoBXao9nFdFA7W4DO42f1 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=A&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 ____________________________________________________________________________________________________ PAGE 3️⃣4️⃣ بسم الله الرحمن الرحيم. Zama sukayi suna sauke ajiyar zuciya dukda aikin ba wani mai yawa bane sukayi. Samhad ce ta haɗo musu orange juice mai sanyi sosai wanda ke tashin ƙamshin genger da clove, sosai Salma da Sadeek suka ji daɗin juice ɗin suna ta santi. Tsokanarta Sadeek yayi wai wannan lemon ne da ta haɗa ya ɓoye yayansu ya hanashi fitowa ba wani rashin lafiya, sosai Sadeek ya saki jiki da Samhad har yana ta tsokanrta. Samhad ta ji daɗin zuwansu dan sun ɗebe mata kewa dan Samhad ta na son abokan labari tun ta na gidansu kawaide rashin lokaci ne da kuma rashin sabo ita da ƴan uwanta. Cikin dabara Samhad ta je bed room ɗinsu dan ta dubo ko Mubeen ya tashi da ga barcin da yake. Zuwanta yayi daidai da fitowarshi da ga wanka daga shi sai ƙaramin towel ɗaure a ƙugu yana goge ruwan jikinsa da wani towek ɗin ganinta yasa ya nufeta ya miƙa mata towel ɗin tare da janyo hannunta ya zauna gaban miro akan stol ya miƙa mata jƙaƙiyar sumar kansa wai ta goge masa. Ba tare da musu ba ta shiga tsane ruwan kan nasa da towel ɗin, bayan ta tsane ya jona dryer ya miƙo mata. Amsa tayi tare da fara busar da baƙin lallausar sumar tashi, bayan ta gama ya shiga miƙo mata maya-mayan gashi ta na shafa masa. Bayan ta gama grama masa gashin ya miƙo ma ta man shafa wai ta shafa masa, kallosa ta tsaya yi baki sake tana jinjina lamarin a ranta. ganin bata amsa ba ya sakashi juyowa ya kafa mata kaifafan idnuwansa masu kwarjini. Ƙasa tayi da kai tana tamƙe tafukan hannayenta tare da yunƙurawa zata matsa ganin yanda ya juyo yana kallonta. Murmushi yayi tareda janyo ta ya zaunar akan cinyarsa ya tallabo fuskarta da ta sunkuyar tana matse manyan idanuwanta. Kallonta yayi da kyau kamin ya kai bakinsa akan idon nata ya sumbata ya hura musu iskar bakinsa mai sanyi. Tsikar jikinta ce ta soma mimmiƙewa ruwan zufa na tsatstafowa a kowane gurbin dake da gashi a jikin ta, motsa baki take alamar ta na son yin magana amma ta kasa furtakomai. Wani sassanya numfashi ya fesa mata a fuska kamin ya yoga mata jiƙaƙen lips ɗinsa akan nata da bai bar kyarma ba. Sake ɗaukar kyarma jikinta yayi ga kuma zufa da ta shiga ɓarko mata, cikin sanyin yanayi da na harshe yayi mata magana a kunne yace "pleaseeeeeeeeee ki taimaka wa ɗan marayan mijinki manahhhhh" sa ke jan maanar yayi a cikin kunnenta akaro na biyu saida ya tsotsi fatar kunnen nata kamin ya furta "iya mai kaɗai nace ki shafamin ba wani abu ba, please manah". Ganin yanda ta rikici ya sanya ya tashi da ita ya zaunar akan kadon tare da yi mata rumfa ya saka hannunsa ya na shafa fuskarta ya nasakin murmushi, haka kawai idan suna atare ya ke jin kanshi cikin nishaɗi da walwala. Zuwa yayi ya shirya tsaf sannan ya dawo inda ta ke a kwance tayi lamo kamar me barci, Ehemmm yayi gyaran murya ganin ko motsi ba ta yi ba ya sanya ya zauna a kusa da ita yana bubbuga siririn hannunta. Wuƙi-wuƙi ta dinga yi da idanuwa kamar wata munafuka ko marar gaskiya dariya ta bashi amma ya waske baiyi ba ya ci gaba da tsareta da mayun idanuwansa da sukayi haske ba kamar shekaran jiya ba kasanewar kwana biyu bai yi shaye-shayeba. A taƙaice ya ce muje idan kinyi break fast ki bani yunwa nake ji sosai" ya ƙarashe maganar ya na shafa lafaffen cikinshi. Zuro ƙafafuwanta tayi ƙasa tare da sauka ta nufi hanyar fita har zata fice sai kuma ta tuna da su Sadeek da ke jiranta saurin juyowa tayi ta ce "lahhh wallahi na manta Salma da Yaya Sadeek suna jiranka sundaɗe anan wallahi na manta ne shaf". Miƙewa kawai yayi ya nufota dan bazai iya doguwar magana ba saboda yunwar ta fara cin ƙarinsa. Ficewa suka yi a tare suka nufi parlon wanda ke tashin ƙamshi, jinjina ƙarfin halin Samhad Mubeen keyi a ransa dan ya lura da uban aikin gyaran da ta keyi a part ɗin nasa. Farin cikin ganin yanda Yayan nasu ya fito ya saka Salma miƙewa ta je gabansu ganin yanda Yayan nata ya fito cikin burgewa, rungumesu tayi shida Samhad ta na sakin kukan farin cikin ganinsu a haka. Sadeek ma hawaye ya share ganin yanda Yayanshi abin ƙaunarshi ya fito a kamule da shi.... Daga alkalamin✍️ Maryam. Star⭐⭐⭐ 🌹𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫🌹(𝑨𝒃𝒂𝒓 𝒕𝒂𝒖𝒔𝒂𝒚𝒊 𝒄𝒆😭) 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GvoBXao9nFdFA7W4DO42f1 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ PAGE 3️⃣5️⃣🌹3️⃣6️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Wata irin karayar zuciya ta zo wa Mubeen ganin yanda Salma ta rungumesu ta na jero kalaman godiya ga Allah tare da wiya Yayan nata addu'oin shiriya. Sadeek ma share hawayen da suka zubo mashi yayi tare da zuwa bayan Salma ya saka hannu ya rumgomesu su duka. Shi kanshi Mubeen sai da kwalla ta taru a cikin idonshi kasancewarshi mai dauriaya ya saka bai bari ta zuboba. Samhad ko biye musu tayi dan sosi zuciyarta ta taɓu jin labarin yanda sukayi rayuwa cikin maraicin uwa da makircin matar uba. Jin kukan Samhad yake har cikin jinin jikinshi, ganin ba barin kukan zatayi ba yasa ya janye Sadeek tare da bubbuga bayanshi alamar rarrashi. Janyo Salma yayi itama ya share mata hawayen nata tareda jan kumatunta kamar wata ƴar yarinya. Murmushi Salma ta saki tare da sumbatar hannun Mubeen, sumbatarta yayi shima sannan ya sumbaci Sadeek ya juya wajen Samhad da ke sakin murmushi tare da hawaye a lokaci ɗaya rungumeta yayi tare da bata light kiss a kai, a hankali ya furta "sorry dear ki dai kuka bana so yana taɓamin zuciya". Zare jikinta tayi tana ɗaga mashi kai alamar amsawa, Sadeek ne ya matso kusa da ita ya tsugunna ya na mata godiya sosai, "haƙiƙa ke alkairice a rauwarmu Anty Samha bazamu iya biyanki da komai ba sai dai zamu tsaya maki akan komai kamar yanda kika tsayawa ɗan uwanmu abun alfaharinmu na gode sosi Anty Samha." Murmushi kawai Samhad tayi kamin ta ce "ba komai Sadeek ai kunzama ƴan uwana kuma insha Allah atare zamu fuskanci matsalolin da ke fuskanto mu". Bayan sun gama kuka suka ɗunguma zuwa dinning dan itama Samhar yunwa ta ke ji sosai kasancewar ba ta karya ba ga shi har sha biyu saura. Nutsuwa sukayi suna break atare dan Sadeek cewa yayi shima zaiyi dukda sunyi shi da Salma a ɗazu, Zuba ma kowa Samhad ta yi dan dama tayi da yawa ne dan ta kai har sashen Mammy to sai ga su Salmar sunzo. Bayan sunkammala Salma ta tayata kwashe kayan zuwa kitchen su ka wanke su tsaf sannan suka dawo parlon inda su Sadeek ke zaune suna ƴar fira sama-sama. Wani kallon ƙasan ido Mubeen ya bita da shi, sosai rigar ta fito da kyawunta kasancewarta kalar green mai duhuwa. Itama satar kallon nashi ta yi a ƙasan ido ta na jin wani abu mai sanyi na narkewa a ɓargo da jijiyoyin jikinta a game dashi. Sunjima suna fira wanda Sadeek ke sake tabbatar da Yayan nashi ya na cikin kwanciyar hankali da kyakkyawar kulawa. Sai wajen ƙarfe ɗaya sannan suka tashi don zuwa masjid daga nan kuma zasu tafi shi da Sadeek office dan taya Mubeen aikinsa. Bayan sunyi sallah su kakwanta barcin rana wanda basu farka ba sai gab da la,asar, sallama Salma tayi mata ta re da tafiya dan so ta ke ta yi wanka. Samhad ta nuna damuwa da Salma ta ce za ta tafi amma daga bisani sai ta haƙura dan Salma ta ce zata dawo zuwa anjima. Bayan sallar magrib Mamy ta saka masu aikinta suka girka abinci mai rai da lafiya da kanta da jera abincin akan dinning tare da ajiyewa kowa cup da plate a kujerar da yake zama. Sai data tabbatar babu me ganinta sannan ta zuba maganin da Hajiya turai ta bata akan kujerar da Daddy ke zama da kuma wacce Mubeen ke yawan zama sannan ta saka a flate na gaban kujerun nasu. sai da ta gama tsaf sannan ta je sashen Alhaji Muhammad cikin salon ƙwarewa a makirci ta tayashi saka kaya harda shafa masa mai kamin daga bisani ta ce "Alhajina ya kamata ka kira yaronka yau ya zo shida ɗiyar mutane mu yi diner a tare, kaga tunda ya ɗauketa basu sa ke tako ƙafarsu a nan ba." Bai amsa ta ba sai janyo wayarshi da yayi ya kira number Mubeen wanda sai ya shekara bai kirasa ba dan kansa sai idan Mamy ta sakashi gaba kamar yanzu. Sai da wayar ta kusa yankewa sannan Mubeen da suke tare da Sadeek a cikin mota su na tattaunawa akan ɓatan wasu takardu na wata babbar kadarar Alhaji Muhammad. Can ƙasan maƙoshi Mubeen yayi sallama, amsawa Alhaji Muhammad yayi kamin cikin kaushin murya yace "idan kagama abinda kake kuzo sashen Mammynku kai da matarka zamuyi diner". Daddy bai jira Mubeen ya amsa ba ya katse kiran tare da duban Mamy a taƙaice ya ce "na kirasa" yayi ficewarshi dan gab ake ta fara kiran sallar magrib. Wata muguwar baƙar harara ta jefa wa ƙeyar Daddy da ya juya baya ya fice, "mtswww" ta ja dogon tsaki tare da furta " kaima na kusa kawo ƙarshenka a doron ƙasarnan tun da ka fara zama barazana ga samun cikar burina dole na kawar da kai Muhammad kamar yanda na shafe babin Aisha." 𝑻𝑶 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑲𝑨𝑹𝑨𝑻𝑼 𝑴𝑰 𝑲𝑼𝑲𝑬 𝑻𝑼𝑵𝑨𝑵𝑰 𝑨𝑲𝑨𝑵 𝑴𝑨𝑴𝒀? 𝑲𝑬𝑵𝑨𝑵 𝑫𝑨𝑴𝑨 𝑩𝑨 𝑨𝑳𝑯𝑱𝑰 𝑴𝑼𝑯𝑨𝑴𝑴𝑨𝑫 𝑴𝑨𝑴𝒀 𝑲𝑬 𝑺𝑶 𝑩𝑨? 𝑻𝑶 𝑴𝑰 𝑻𝑨𝑲𝑬 𝑺𝑶 𝑨 𝑻𝑨𝑹𝑬 𝑫𝑨𝑺𝑯𝑰? 𝑺𝑯𝑰𝑵 𝑴𝑼𝑩𝑬𝑬𝑵 𝒁𝑨𝑰𝑪𝑰 𝑴𝑨𝑮𝑨𝑵𝑰𝑵 𝑫𝑨 𝑴𝑨𝑴𝒀 𝑻𝑨 𝑺𝑨𝑵𝒀𝑨 𝑴𝑼𝑺𝑼 𝑺𝑯𝑰𝑫𝑨 𝑫𝑨𝑫𝑫𝒀? 𝑲𝑼 𝑩𝑰𝒀𝑶𝑵𝑰 𝑫𝑨𝑵 𝑱𝑰𝑵 𝒀𝑨𝑵𝑫𝑨 𝒁𝑨 𝑻𝑨 𝑲𝑨𝒀𝑨 𝑨 𝑪𝑰𝑲𝑰𝑵 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑳𝑩𝑨𝑹𝑰𝑵 𝑴𝑬 𝑻𝑨𝑲𝑬𝑵 𝑹𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫. 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑳𝑰𝑻𝑻𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑲𝑼𝑫𝑰 𝑵𝑬 𝒁𝑨𝑲𝑰 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑵𝑨𝑰𝑹𝑨 200 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳. 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑱𝑰𝑹𝑨𝑵 𝑫𝑶𝑪𝑼𝑴𝑬𝑵𝑻 𝑲𝑼𝑴𝑨 𝑵𝑨𝑰𝑹𝑨 400 𝑲𝑨𝑪𝑨𝑳. 𝑨𝑪𝑪𝑶𝑼𝑵𝑻 𝑵𝑼𝑴𝑩𝑬𝑹 9136291920 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑴 𝑼𝑴𝑨𝑹 𝑶𝑷𝑨𝒀 𝑺𝑯𝑨𝑰𝑫𝑨𝑹 𝑩𝑰𝒀𝑨 𝑻𝑨 𝑾𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑳𝑨𝒀𝑰𝑵 09136291920 𝑴𝑨𝑺𝑼 𝑺𝑶𝑵 𝑨𝒀𝑰 𝑴𝑼𝑺𝑼 𝑻𝑨𝑳𝑳𝑨 𝑲𝑼𝑴𝑨 𝑲𝑶 𝑹𝑼𝑩𝑼𝑻𝑼 𝑨𝑲𝑨𝑵 𝑾𝑨𝑵𝑰 𝑨𝑩𝑼 𝒁𝑨𝑺𝑼𝒀𝑰 𝑴𝑨𝑮𝑨𝑵𝑨 𝑻𝑨 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑳𝑨𝒀𝑰𝑵 09136291920. 𝑫𝑨𝑮𝑨 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑳𝑨𝑴𝑰𝑵✍️ 𝑴𝑨𝑹𝒀𝑨𝑴 𝑺𝑻𝑨𝑹⭐⭐⭐. 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹(Abar tausayi ce😭) DAGA ALKALAMIN✍️ MARYAM STAR⭐😘⭐(ƳAR BAIWAR JAJIRTATTU 💪) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Il6PbHRGayI7I9vb2hjsH6 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ 𝑻𝒚𝒑𝒊𝒏𝒈..... 𝑷𝑨𝑮𝑬 3️⃣8️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. A zuciya Mamy sai tsinewa Samha da take dan ta lura saboda ita Mubeen ya canza mazauni, shiru wajen yayi babu mai magana har suka gama cin abinci. Bayan sunkammala kowa ya tashi aka nufi cikin main parlor suna hira sama-sama, rabi da kwatar firar duk Mamy ce ke surutun. Ganin babu wani reaction akan Daddy da Sadeek da ya ci maganin ya sanya zuciyarta tayi mumunar bugawa dan sai yanzu ta tuna tsauraran sharuɗɗan da Boka ya gindaya musu. Miƙewa tsaye ta yi tare da dafe ƙirji ta furta "na shiga uku Turai kin kashe ni!" kallonta kowa ke yi jin abinda ta faɗi. Murmushi Samhad da Mubeen sukayi tare da kallon juna suna Samhad tayi mishi alamar jinjina, kiss ya jefo mata a saman iska aiko cikin jin kunyar abinda yayi ta duƙar da kanta ƙasa ba ta sake yarda sun haɗa ido da shina. Ƙarin bayani ( Lokacin da Mubeen ya bawa Samha tarihin ratuwarsa ya gaya mata yasha kama Mamy ta na zuba abu cikin abicin Daddy ko nashi ko kuma bakin ƙofar ɗakinshi, shi ne Samha ta ƙudiri aniyar saka ido sosai akan lamuran Daddy da mubeen.) Mamy ganin idan kowa ya dawo kanta ya sanya ta waske tare da yin murmuhin yaƙe ta na sosa ƙeyarta ta ce "uhumm wallahi dama saƙo na bawa Turai ta shine ta ce min ita tayi tafiya amma ta ba driver ya kawomin shine fa na shafa'a sam na manta wallahi sai yanzu na tuna." Girgza kai kawai Sadeek yayi ba tare da ya ce komaiba ganin yanda tabi ta tsargu sai ƙyafta ƙananun idanuwanta da man bleaching ya fara lalatawa ta ke. Salma ce ta ce "Allah sarki Mamy miye ba ɗaga hankali haka ai nasan yana hanya ko kuma yazo aka hanashi shigowa ya juya" "Eh wallahi kuwa nasanma haka akayi tunda ban sanar da security zuwanshiba" Mamy ta karɓe zamcen Salma tare da zabura cikin sauri ta nufi bed room ɗinta ta danno ƙofar harda murza key. Nannauyan numfashi Daddy ya sauke wanda ya sanya suka ɗago suna kallonsa amma banda Samha da zaman wajen ya takurata ta kasa nutsuwa sai wasa ta ke da siraran yatsun hannayenta. Cikin kulawa Sadeek ya shiga jerawa Daddy sannu dan wata irin zufa ce ke karyo mishi, kasa amsa maganar Sadeek yayi tai ɗaga kanshi da yayi mishi nauyi yayi, a hankali Daddy ya miƙe tsaye ya fara tafiya lummm jiri ya ɗaukeshi yayi taga-taga zai faɗi Mubeen ya miƙe cikin zafin nama da karayar zuciya ta tare Daddy da zuwa yanzu ya fara fita hayyacinsa. Saurin tashi Salma Samha da Sadeek sukayi su ka nufi wajen Mubeen da ke rungume da Daddy yana jera mashi sannu. Samha ce ta nufi fridge ta dauko sasanyan ruwa ta kawowa Mubeen ya bama Daddy, bayan ya sha ruwan rawar jikin ta tsagaita Mubeen ya sa Sadeek ya kama mashi Daddy suka kaishi ɗakinsa suka kwantar akan lallausan bed ɗinshi suna sake jera masa sannu fuskokinsu cikin yanayin damuwa. Kallon Mubeen Daddy ke yi yana jin ƙaunar yaron nasa na ratsa zuciyarshi, duk da yanda kamshi ke juyawa hakan bai hanashi kamo hannun Mubeen ya riƙe kam yana hawaye ba, addu'oi ya shiga jero musu tare da saka musu albarka ya kuma jadadda musu irin ƙaunar da yake musu. Zuciyar Mubeen ce ta karye ya shiga sakin zafafan hawaye yana tausayawa kansa da mahaifinsa da ake son a rabasu ta ƙarfin tsiya saboda san zuciya. Sadeek ne ya shiga rarrashinsu tare da kwantar musu da hankali dan shima kukan yake son yi dan kuwa sosai zuciyarshi ta karye ganin yanda Daddy ke kuka ya na neman yafiyar Mubeen wanda tunda suka taso babu wata jituwa tsakaninsu sai dai kawai Daddyn ya bawa Mubeen umurni. Bayan sungama kukan Daddy ya shiga maida ajiyar zuciya kamin daga bisani wahalallen barci mai nauyi yayi awon gaba da shi. Ganin Daddy ya samu barci ya sanya Sadeek lallaɓa Mubeen akan ya tashi ya je shi zai kula da Daddyn tunda yasamu yin barci, da farko Mubeen ƙin yarda yayi amma da Sadeek ya tabbatar masa da zai tsaya ya kula da Daddyn idan wani abu ya taso zai nemeshi sai ya yarda ta fito ya nufo parlo. Mamy tunda ta shiga ɗakinta wata irin zufar tashin hankali ta shiga ɓarko mata wayarta ta lalibo ta shiga ɗirkawa Hajiya Turai kira babu ƙaƙƙautawa, kiran nashiga amma ba,aɗauka tayi kira yafi sauk ɗari amma ba,a ɗaukaba daga karshe jin cikinta na juyawa ya sanya ta shige toilet a sukwane ta na sakin tusa. Samha ce zaune rungume da Salma da ke shashshekar kuka, Mubeen ne ya shigo jiki a mace kamar wani marar lakka, kallonshi Samha tayi cikin tausayawa ta ce "sannu Yaya Mubeen ya jikin Daddyn?" numfashi ya sauke tare da zaunawa akan hannun kujerar da suke zaune yana faɗin "yauwa, kema sannunki jikin Daddy Alhamdulillah." Ma sha Allah, Allah ya bashi lafiya Ameen, ya Salmar? Yayi tambayar yana kallonta, cikin yanayinta na sanyi tace "Alhamdulillah gatanan sai kuka ta ke tun ɗazu da muka baroku sashen Daddy". Shafa gemunsa yayi tare da miƙewa ya shafa kan Salmar da ke barci tana sauke tagwayen ajiyar zuciya ya wuce zuwa bed room. Cikin hikima Samhad ta tashi ta bi bayan Mubeen zuwa bedroom ɗin itama, iskeshi tayi zaune ya ƙurawa waje ɗaya ido yana tunani, ya bata tausayi ganin ƴar walwalar da ya fita da ita ɗazu shida Sadeek dukta bace daga fuskarshi saima damuwa da ta baibaye fuskar tashi. Dukda gabanta na faɗuwa hakan bai hanata zama akusa da shiba, ɗan kwalin rigar kanta dake fitar da ƙamshin turare ta cire ta kamo fuskarshi mai cike da haiba da kamala ta shiga goge mishi zufar da ke taruwa. Tsaf ta goge mishi zufar sannan ta jawoshi jikinta takwantar tana shafa yalwataciyar sumar kanshi wadda ta gyara mashi. Ajiyar zuciya ya sauke mai mauyi tare darungumeta tsam yanajin nutsuwa na saukar masa, sunkai kusan minti arba'in a rungume da juna kafin Samha ta dagoshi da ƙar da ga jikinta, bayan sun tashi zaune ta zame ta nufi toilet ta yo wanka sannan ta haɗa masa ruwan wankan shima dan dare ya soma yi. Ɗaure da ƙaramin towel ta fito wanda bai kai gwuiwarta ba jikinta sai sheƙi ya ke fatar na ɗaukar ido ta nufi clothset don ɗaukar kaya ta ce da Mubeen da ke kwance yana ƙarewa jikinta kallo ta ƙasan ido yana taune pink lips ɗinsa tare da raya wani abu a ransa wanda ni dai bansan ko miye ba. Tunda tayi masa magana ta ga shiru bai motsa ba ya sa tayi tunanin ko barci yayi awon gaba da shi, harta ɗauko kaya za ta saka sai kuma ta fasa ta nufi bed ɗin danta tadashi kar barcinnasa yayi nisa ba tare da yayi wanka ba. Kamar me ciwon hannu takai siririn farin hannunta tana bubbuga bayansa cikin sanyayyar muryarta ta ke faɗin "Ya Mubeen please ka tashi kayi wanka dan kaji daɗin jikinka". Yamm tsikar jikin Mubeen tashiga mikewa wadataciyyar iska mai haɗe da ƙamshin turaren wankan da Samha tayi amfani da shi ya shiga ratsa jijiyoyin dake gudanar da lafiyayyen jini a cikin jikinsa, kasa daure salon nata yayi ɗan ya kai gejin da bai shirya zuwa ba ilahirin gangar jikisa ta shiga shauƙin son kasancewa da halaliyarsa mace ta farko bayan mahaifiyarsa da taga rauninsa kuma tasan kaf tarihin rayuwarsa tun daga farko har zuwa matakin da yake yanzu. Samhad da har ta haƙura ta juya zata sauka ganin ko motsi baiba taji anwani fizgi hannunta andawo da ita baya, kamin tasan abinyi Mubeen ya zagayeta da ƙaƙarfan jikinsa mai kama da na jaruman sadaukai. Buɗe rinannun idanuwansa yayi a kanta yana jefa mata wani kasalallen kallo wanda yayi awon gaba da tunaninta, kamin tasan abunyi a sukwane Mubeen ya haɗe makinsu waje ɗaya yana sauke mata ruwan kissis masu zafi amma cikin yanayin sanyi da shauƙi. 𝑨𝑺𝑺𝑨𝑳𝑨𝑴𝑼 𝑨𝑳𝑨𝑰𝑲𝑼𝑴 𝑴𝑨𝑺𝑶𝒀𝑨 𝑰𝑵𝑨 𝑴𝑼𝑲𝑼 𝑭𝑨𝑻𝑨𝑵 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑰𝑹𝑰 𝑻𝑨𝑹𝑬 𝑫𝑨 𝑩𝑨𝑹𝑲𝑨 𝑫𝑨 𝑺𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯, 𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯 𝒀𝑨 𝑴𝑨𝑰𝑴𝑨𝑰𝑻𝑨 𝑴𝑨𝑵𝑨𝑯 𝑨𝑴𝑬𝑬𝑵 𝑵𝑨 𝑺𝑨𝑫𝑨𝑼𝑲𝑨𝑹 𝑫𝑨 𝑾𝑨𝑵𝑨𝑵𝑵𝑨 𝑺𝑯𝑨𝑭𝑰𝑵 𝑮𝑨 𝑴𝑨𝑺𝑶𝒀𝑰𝑵𝑨 𝑨𝑩𝑰𝑵 𝑲𝑨𝑼𝑵𝑨𝑻𝑨 𝑱𝑨𝑱𝑰𝑹𝑻𝑨𝑪𝑬 𝑵𝑨𝑴𝑰𝑱𝑰 𝑾𝑨𝑻𝑶 𝑯𝑼𝑺𝑺𝑨𝑰𝑵 𝑼𝑺𝑴𝑨𝑵 𝑴𝑨𝑵𝑰 𝑱𝑰𝑲𝑨𝑵𝑺𝑯𝑰 𝑰𝑵𝑨 𝑨𝑳𝑭𝑨𝑯𝑨𝑹𝑰 𝑫𝑨𝑲𝑨𝑰 𝑨𝑲𝑶𝑫𝑨 𝒀𝑨𝑼𝑺𝑯𝑬, 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑰𝑹𝑰𝑵 𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯 𝒀𝑨 𝑲𝑨𝑰 𝑴𝑨𝑲𝑨.😘🌹 𝑰𝑵𝑨 𝑴𝑨𝑻𝑼𝑲𝑨𝑹 𝑮𝑶𝑫𝑰𝒀𝑨 𝑫𝑨 𝑰𝑹𝑰𝑵 𝑺𝑶𝒀𝑨𝒀𝒀𝑨𝑹 𝑫𝑨 𝑲𝑼𝑲𝑬 𝑮𝑾𝑨𝑫𝑨𝑴𝑰𝑵 𝑴𝑨𝑺𝑶𝒀𝑨𝑵𝑨 𝒀𝑨𝑵 𝑮𝑹𝑼𝑶𝑷 𝑫𝑰𝑵 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝑭𝑨𝑵𝑺 𝑪𝑳𝑼𝑩 𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯 𝒀𝑨𝑩𝑨𝑹 𝑲𝑨𝑼𝑵𝑨, 𝑺𝑨𝑰 𝑫𝑨 𝑲𝑼 𝑰𝑫𝑨𝑵 𝑩𝑨𝑩𝑼𝑲𝑼 𝑩𝑨𝑩𝑼 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫🌹 𝑮𝑶𝑫𝑰𝒀𝑨 𝑫𝑨 𝑭𝑨𝑻𝑨𝑵 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑰𝑹𝑰 𝑻𝑨𝑹𝑬 𝑫𝑨 𝑩𝑨𝑹𝑲𝑨 𝑫𝑨 𝑺𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯 𝑨 𝑮𝑨𝑹𝑬𝑲𝑨 𝑨𝑩𝑼𝑩𝑨𝑲𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑫𝑬𝑬𝑲 𝑴𝑨𝑻𝑨𝑰𝑴𝑨𝑲𝑰𝑵𝑨 𝑨 𝑾𝑨𝑵𝑵𝑨𝑵 𝑻𝑨𝑭𝑰𝒀𝑨𝑹 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑰𝑹𝑰𝑵 𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯 𝒀𝑨 𝑰𝑺𝑲𝑬𝑲𝑨 𝑨 𝑫𝑼𝑲 𝑰𝑵𝑫𝑨 𝑲𝑨𝑲𝑬. 𝑭𝑨𝒀𝑨𝑵 𝑨𝑳𝑲𝑨𝑰𝑹𝑰 𝑻𝑨𝑹𝑬 𝑫𝑨 𝑩𝑨𝑹𝑲𝑨 𝑫𝑨 𝑺𝑨𝑳𝑳𝑨𝑯 𝑮𝑨 𝒀𝑨𝑵 𝑲𝑼𝑵𝑮𝑰𝒀𝑨𝑹 (💪𝑱𝑨𝑱𝑰𝑹𝑻𝑨𝑻𝑻𝑼 𝑾𝑹𝑰𝑻𝑬𝑹𝑺). 𝑲𝒂𝒓𝒌𝒊 𝒎𝒂𝒏𝒕𝒂 𝑹𝑨𝒀𝑼𝑾𝑨𝑹 𝑺𝑨𝑴𝑯𝑨𝑫 𝒍𝒊𝒕𝒕𝒂𝒇𝒊𝒏 𝒌𝒖𝒅𝒊𝒏𝒆 𝒛𝒂𝒌𝒊 𝒃𝒊𝒚𝒂 400 𝒌𝒂𝒄𝒂𝒍 𝒅𝒐𝒏 𝒎𝒂𝒍𝒍𝒂𝒌𝒂𝒓 𝒍𝒊𝒕𝒕𝒂𝒇𝒊𝒏. 9136291920 𝑴𝒂𝒓𝒚𝒂𝒎 𝒖𝒎𝒂𝒓 𝑶𝒑𝒂𝒚 𝑫𝒂𝒈𝒂 𝒂𝒍𝒌𝒂𝒍𝒂𝒎𝒊𝒏✍️ 𝑴𝒂𝒓𝒚𝒂𝒎 𝒔𝒕𝒂𝒓⭐⭐⭐(𝒚𝒂𝒓 𝒃𝒂𝒊𝒘𝒂𝒓 𝒋𝒋𝒊𝒓𝒕𝒂𝒕𝒕𝒖💪🌹). 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹(Abar tausayi ce😭) DAGA ALƘALAMIN✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐(ƳAR BAIWAR JAJITATTU💪) Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JtdcdPFJlH667ebLi4R0jN *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Typing.... PAGE 3️⃣9️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Cikin zafi-zafi ya ke yamutse ilahirin sassan jikin Samhad, sai da ya gama rikitata shima ya rikita kansa baiji bai gani, sai da tafiya tai nisa Samhad ta sallamawa Mubeen ragamar rayuwarta kawai Mubeen ya tsaya cak tare da mirginawa gefe ya na sauke numfashi tare da dafe mararsa da ke bijiromai da wani irin azababben ciwo da buƙatuwar san kasancewa da mahaɗin halittarsa. Lumshe shanyayun idanuwanta tayi ta na byɗewa a hankali jin yanda ilahirin jikinta ya mutu murus sai tsigar jikinta da ke miƙewa wani sassanyan iska mai rura wutar buƙatuwar mijinta ke shiga cikin ɓargo da jinin da ke gudana a sassan jijiyoyin jikinta. Sauke numfashi tayi tare da yunƙurawa ta tashi zaune amma me؟ fafur ƙafafuwanta suka bijire wajen ɗaukar gangar jikinta, jin zata faɗi ya saka ta koma ta zauna ta na sake ƙanƙame zanin gadon da ta suturta jikinta dashi. Ta daɗe a zaune ta na mai da numfashi kamin ta lallaɓa a hankali ta tashi a duduƙe ta nufi toilet ta sakarwa kanta sanyayen ruwa dan ragewa kanta abinda ta ke ji. Duk abinda Samhad ke yi Mubeen na ankare da ita azahiri yayi biris kamar mai barci amma a baɗini tsananin buƙatarta da tausayinta ke nuƙurƙusar zuciyarsa, numfashi ya sauke lokacida ta shiga toilet ya miƙe cikin dauriyar yanayinda ya ke ji ya bi bayanta. Tsaye take sassanyan ruwa na bin jikinta tun daga tsakiyar kanta har kafafuwanta, ɗif wutar kanta ta ɗauke tare da bugun zuciyarta na wucin gadi dan batayi zato ko tsammani ba kawai taji anyi wuff da ita an ajiye a cikin ruwa masu gumi wanda ke tashin ƙamshi, buɗe idon da zatayi taga Mubeen na sakar mata wani kasalallen kallo mai kashe kuzarin jiki. Tsit tayi kamar ruwa ya cinye ta dan ita ƙaɗai tasan yanayin da gangar jiki da ruhinta su ke ciki. Wani munafuki murmushi Mubeen ya dake ganin yanda garasar jikin Samhad ke miƙewa ta na ƙara ƙanƙame jikinta a cikin bahon wankan a zuciya ya furta 'eh lallai za'aje da ke ƴammatana wannan irin karɓar saƙo haka da sauri ummmm gaskiya'. Ita kuwa Samhad a zuciya ta ke faɗin 'na shiga uku wannan mutumin yanason ya kasheni ba tare da lokacina yayiba miyasa bazai gane ina tsananin jin kunyarsa ba, ji yanda ya wani tasa ni gaba yana kallo kamar ƙaramar yarinya.' A zahiri kuma rawa jikinta keta faman yi kyaf-kyaf kamar mai jin sanyi wanda hakan yasaka mubeen yake kallonta yana fassara abin da wata manufa ta daban. Sunkai minti ashirin a cikin bahon a tsugunne ganin zaman ba mai yuyuwa bane ya sanya Mubeen ya wanke Samha tas kamar wata ƴar Baby, da farko ta saka gardama ganin yanda yake wani wanketa amm daga baya ganin ko a jikinsa ya sanya ta runtse ido ta barshi yayi yanda yakeso. Tas ya wanke ta shima ya wanke kanshi kamin ya naɗota a karamin towel shikuma ya ɗaura babban suka fito, a wajen shirima shi yayi mata sannan ya shirya kansa ya hau kan bed ya rungumeta jikinsa yanajin tsananin buƙatarta amma ya maze, waayarshi ya ɗauko a bed site ya kira number Sadeek dan jin halinda ake ciki akan jikin Daddy. Ɗaukar wayar Sadeek yayi cikin magagin barci yace "helo Yaya mi kake har wannan lokcin bakayi barci ba na faɗa maka jikin Daddy yayi sauƙi tun dazu da kabarmu ya ke barci har yanzu bai farka ba". Ajiyar zuciya ya sauke tare da kashe wayar ya aje ya sake tusa kanshi a jikin Samhad ya na shaƙar ƙamshin jikinta da ke sake rikitashi. Sundaɗe idonsu biyu babu kafin barci ɓarawo yayi gaba da Samhad, shima Mubeen bai daɗeba nannauyan barci me cike da tarin mafarkai yana shan love tare da Samhad. Mamyce ta fito da ga toilet cikin zullumi dan kuwa har yanzu Hajiya Turai bata ɗaga wayar ba, sake kira tayi amma still ba'a daga ba wani irin tashin hankali ya sake ɗimauta ta dan garaɗin da Hajiya Turai tai mata akan maganin sai amsa kuwwa ya ke mata " Masoyiya kikula sosai dan wannan bokan aikinsa kamar yankan wuƙa ne sha yanzu magani yanzu kuma ba'a wasa da maganinsa dan mafi yawa idan akai sakaci ƙaiƙayi ke komawa kan masheƙiya" . murmushi Mamy ta yi tare da cewa ai baki da matsala indai nice ba wasa karki manta tun ina budurwa nake aikin bin malamai da boƙaye kinga ko ai nasan takan komai dan ita kanta matsalar tsorona take bare ta fuskance ni muyi gaba da gaba da ita". Miƙa mata hannu Hajiya turai tayi suka tafa tare da sakin shewa a zuciya kuwa Hajiya Turai ce ke faɗin ' lallai dole intashe tsaye akan wannan hatsabibiyar matar dan kuwa so take ta zame min ƙadangaren bakin tulu amma nasan abinda zanyi dan kuwa dole a dama da ni cikin harkarnan'. Hannu Mamy ta ɗora aka lokacinda maganar Hajiya Turai ta dawo mata dan kuwa ta tabbata akwai gagarumar matsala idan batayi gaugawar saduwa da Hajiya Turai ta sanar mata da matsalarnan ba, key ɗin mota ta janyo tare da ɗaukar mayafi ta fice ta nufi parkin lot harta tada mota kawai ta tuna da ba,a barin fita cikin dare a unguwar da suke sai idan abu emergency ne dannan kuma ba'a barin mata su tuƙa kansu idan marice yayi bare ace dare dan unguwar ta shahararun ɗan siyasa da masu kuɗice, wani irin kuka ta saki ta mai ƙarfin gaske dan kuwa tako ina babu mafita dama Hajiya Tura ce kaɗai hope ɗinta gashi itama bata ɗaukar wayar dan tsabar kiran da take jerawa wani nabin wani ya sanya wayar ta buga low battery. DAGA ALƘALAMIN✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐(ƳAR BAIWAR JAJIRTATTU💪🌹). 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹(Abar tausayi ce 😭) DAGA ALKALAMIN ✍️✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐ (YAR BAIWAR JAJIRTATTU💪🌹). Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Typing.... PAGE 4️⃣0️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Wata irin hajijiyace ta ɗauki Mamy dake tafiya ta na tangaɗi, kamin tayi wani yunkuri ji kake rica ta faɗi akan flower da ke wajen, so take take ta tashi amma ta kasa saboda ba ƙaramar buguwa ƙafarta ta haggu tayi ba. Daddy bai farka ba sai da asuba Alhamdulillah ya tashi lafiya sam bayajin ciwon komai sai dai matsananciyar damuwa da ya farka da ita da kuma kewar mutuwar Aisha da ta dawo mishi sabuwa dan asirin da Mamy tayi mishi da yawa sun karye dan ƙa'idar bokan idan aka samu matsala to har aikin da akayi a baya karyewa ya ke. Zafafan hawaye ya share ya na jin nadamar cin amanar da ya yiwa Aisha na nuƙurƙusar zuciyarsa, sai yanzu wasu hotuna ke haskowa a kanshi ranar da Aisha ta muku tabbas yaga Beela kuma ta firgita da ganinsa a lokacin sanda ya shiga ran Aisha ya bar jikinta amma hannunta na nuna Beela da ke riƙe da Salma to wai mi hakan ke nufi? ba shida mai bashi wannan amsar sai Beela da kuma Mubeen to amma kuma ai Mubeen ya na kwance a ƙasa a sume baya ko lumfashin kirki, kai dole akwai alamar tambaya a wannan lamarin'. Badan ya so ba ya tashi ya nufi toilet dan kansa har ya fara sara masa akan tunanin da yake so ya zurfafa kansa. Bayan yayo alwala ya fito ya tsaya yana ƙarewa Sadeek kallo wasu zafafan hawaye na sake sulalowa a idonsa na tausayin kanshi da ƴaƴanshi dan haƙiƙa ya cutar da su dan wata kalar bahaguwar rayuwa suke gudanarwa sam baya da lokacin yaranshi bai taɓa tsayawa ya saurari matsalarsu ba tun Salma na shige mashi harta gaji ta daina dan ba kulata yake ba musamman idan Mamy na wajen ta dinga mita kenan wai ƴaƴa babu lissafi daga dawowarshi zasu fara takurashi ko hutawa baiyiba suna ji suna gani suke haƙura su tafi. Wata zazzafar ƙaunar ƴaƴan nashi ce ta bijiro masa dan sam bai kyauta musu ba kuma yasan suna da maraicin uwa dan ma Mubeen da yake babba kuma wanda yasan mi yake ya tsaya musu akan harkokin rayuwa na yau da kullum. Sadeek ne ya buɗe ido ya ga Daddy tsaye ya kafeshi da ido yana zubarda hawaye, cikin sauri ya tashi zaune ya buɗe baki zaiyi magana amma sai yaji Daddyn ya jawoshi ya rungume tsam a jikinsa yana shafa kansa ya na zubda hawaye. Wani irin nauyi zuciyar Sadeek ta yi dan tunda ya tashi da wayonsa bai taɓa ganin wani daga cikin ɗan uwansa ya raɓi Daddy har haka ba, shima kukan ya saki wiwi kamar ƙaramin yaro sun daɗe a haka suna ta rizgar uban kuka kamin daga baya Daddyn ya rarrashi Sadeek yaje yayo alwala suka tafi masallaci a tare hannuwansu a cikin na juna. Wani irin farin ciki ne babaye a zuciyar Sadeek dan kuwa bai taɓa samun wannan kulawar a wajen Mahaifin nasuba sai yau. DAGA ALKALAMIN✍️ Maryam star⭐⭐ (yar baiwar jajirtattu💪🌹). 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹(Abar tausayi ce😭) DAGA ALKALAMIN ✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐ ('YAR BAIWAR JAJIRTATTU💪🌹). Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GhuhVAo9XfoAsdj82FOnmC *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Typing.... Page 4️⃣1️⃣ ________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. A hankali Mubeen ke buɗe idonsa mai cike da barci dan sam barcin da yayi ba wani mai yawa bane, tar ya buɗe rinannun idanuwansa akan kyakkyawar fuskar Samhad da ke barci cikin kwanciyar hankali, lumshe ido yayi tare da sake buɗesu a kanta sake janyeta yayi da ga jikinsa ya na ƙare mata kallo ya na tuno moment ɗinsu na jiya, wani sanyi ne da ya haɗe da sanyin iskar asuba ya shiga feso masa wanda ya ke ƙara rura wutar buƙatuwar son kusanci da abokiyar halittarsa, rumgume Samhad yayi tsam a jikinsa ya na sauke zazzafan numfashi ya na kokowa da zuciyarsa da ke tunzurashi akan cimma muradisa a wannan lokacin, ɗayar zuciyarsa kuma na tunatar da shi falalar tashi yayi ibada a wannan lokacin. Da kyar yayi yaƙi da gangar jikinsa da zuciyarsa ya rabu da Samhad da ke barcinta cikin kwanciyar hankali, wanka yayo haɗe da alwla yazo ya fara gabatar da sallah cikin nutsuwar da Allah ya hallicesa da ita. Ya daɗe yana ibada kafin lokacin sallar asuba ya shiga, tada Samha yayi ya a gurguje ya fito dan so ya ke ya leƙa Daddy kafin ya wuce massalaci. Fito yayi harbar gidan cak ya tsaya yana kallon abinda ya sakashi sakin sassanyan hawaye, Daddyne da Sadeek riƙe da hannun juna suna tafiya gwanin birgewa, sai da suka ƙurewa ganinsa sannan ya share hawayen fuskarsa ya bi bayansu zuwa masallacin. Samhad tunda ya tadata ta tashi ta yo alwala bayan ta gama sallah tayi azkar tare da tilawa ganin shiru har gari yayi haske Mubeen bai shigoba ya saka ta tashi ta fita parlo ta nufi kitchen ta na tunanin yaushe Salma ta tafi bayan nan ta barta jiya da daddare. Dube-duben abinda za ta sarrafa musu ta fara ganin akwai komai a wadace ya saka ta yanke shawarar yi musu pancake. Flour ta auna ta ɗauko kwai, sugar, kwakwa, da sauran kayan haɗi, kayan shayi ta fara haɗawa a tukunya ta ɗaura akan gas sannan ta fara kaɗa kwai da madara sugar da butter bayan ta gama ta zuba flour a ciki tana juyawa a hankali tana miksing har ya haɗe sannan ta zuba baking powder da flavor sai bushashiyar kwakwa da busheshen inibi wanda ta gani a cikin wani ɗan basket, bayan ta gama juyawa ta sauke ruwan tea da ya tafaso ya nata tashin ƙamshi ta juye a flask a daura pan akan gas ta shafeshi da butter ta dinga ɗubar door ɗin tana zubawa a kai. Ta ɗauki dan lokaci kafin ta gama dan sam jikinta babu ƙarfi sosai ƙarfin hali kawai ta ke dan ba ƙaramin dagula mata lissafi salon Mubeen yayi ba na jiya. Bayan ta gama ta gyara wajen tare da saka pancake ɗin a cikin kyakkyawan vowle mai ɗaukar ido, wani vowle ɗin ta ɗauko ta sake zuba tare da zuba ruwan tea acikin wani flask ta saka a basket ta aje ta fice zuwa parlo. Sama-sama ta gyara parlon dan baiyi komaiba sai abinda ba'a rasa ba, room freshner ta balala da turaren wuta sai ta kunna AC ta wuce bed room, shikan sosai tayi gyara dan saida suka maida gadon kamar wanda akayi wasan kokowa akai. Bayan ta gama wanka ta shiga tayo ta shirya cikin doguwar riga kalar blue mai haske wacce ta zauna zam a jikinta kamar dan ita akayi rigar, kwalli kawai ta shafa sai man baki da ya saka pink lips ɗinta sheƙi suna ɗaukar ido. Motsin shigowar Mubeen taji ɗaga kai tayi ta kalli rantsetsiyar agogon da ke manne jikin bango ƙarfe 08:40 sauke kanta tayi ta dire idanuwanta a tsakiyar nasa shanyayun idanuwan wanda suke cike da barci dan har lumshewa suke da kansu, takowa yayi a hankali ya zuwa inda ta ke zaune ta na linke kaya, zaunawa yayi a kan gadon ya kwantar da jikinsa akan bayanta ya na sake lumshe ido. Cikin kulawa tace "barka da safiya yah Mubeen" warrrr ya buɗe idonsa tare da jan numfashi, bai san miyasa duk sanda Samhad ta ambaci sunansa ya ke tsintar kansa a cikin wani yanayi ba. DAGA ALƘALAMIN✍️ MARYAM STAR⭐⭐⭐(ƳAR BAIWAR JAJIRTATTU💪🌹). 🌹RAYUWAR SAMHAD🌹 WRITE BY MARYAM STAR⭐⭐⭐ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GhuhVAo9XfoAsdj82FOnmC KARKI MANTA LITTAFIN RAUWAR SAMHAD NA KUƊI NE ZAKI BIYA 400 KI MALLAKI DOCUMENT CIKIN SAUƘI. GA WADDA TA SHIRYA MALLAKAR LITTAFIN GA ACCOUN A ƘASA 9136291920 Maryam umar Opay. SHAIDAR BIYA TA WANNAN LAYIN 09136291920 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Typing.... Page 4️⃣2️⃣ ___________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Buɗe idonsa yayi sosai akanta ba tare da ya amsa ba ta miƙe tare da cewa "ya zakiyi da ni dan wallahi yunwa nike ji ga barci bai wadaci idona ba" yayi maganar ya na janyo hanuwanta ya miƙar da ita tare da fara tafiya zuwa hanyar parlo, bai saki hannun nata ba sai da ya isa dinning sannan ya saki hannun na ta ya na kaiwa zaune akan kujerar, dariya ce ta kama Samha ganin yanda ya zauna duk yayi huri-huri ga yunwa ga barci sai buga hamma ya ke ya na murza ido. Yana kallon sanda Samha ke ƙunshe dariya dan ya saki wata ɓarkekiyar hamma shi kanshi ya so yayiwa kanshi dariyar yanda ya ke jera hamma amma ya maze ya na wani tsare gida. Sai da tayi dariya mai isarta sannan ta haɗo masa kayan break ɗin ta kawo, ko jira ta zuba mishi pancake ɗin bai yi ba ya tsiyaya ruwan shayin da ta saka zuma ya fara aikawa cikisa babu ƙaƙƙautawa, sai da ya shanye shayin tas ta kuma daɗo masa sannan yaci pancake ɗin, bai wani ci da yawa ba ya ce ta aje mishi sai ya tashi barci zai ƙarasa ci. Rufewa tayi tare da haɗawa kanta shayin itma ta sha a yangance, shi dai Mubeen yana zaune yana sakin gyangyaɗi harta gama sannan suka tashi ganin ta ɗauki basket ya saka shi dalla mata uwar harara tare da faɗin "mi zakiyi kuma da wannan abin" marairaice fuska tayi sannan ta ce "Daddy zan kai mawa break..." bai bari ta ƙarasa ba ya janyo ta ha aje basket ɗin ya ce " haba Samhadidina ki tauayamin manah wallahi barci nikeji ke na tsaya jirafa tun ɗazu" yayi maganar cikin sigar shagwaba. Murmushi Samhad ta yi itama cikin sigar Shagwabar ta ce "Please Yah Mubeen Daddy ne fazan kaimawa" katse ta yayi da faɗin " ok bara inkira Sadeek sai ya ɗauka" bai jira amsarta ba ya ɗauki wayarsa ya kira Sadeek akan ya zo ya ɗauki saƙo ya kaiwa Daddy amsawa Sadeek yayi da cewa "angama babban yaya sai nazo" yanke kiran yayi tare da jan siririn hannunta suka bar wajen, direct kan gado ya nufa da ita amma saita toge juyowa yayi tare da dafe goshi cikin yanayin shagwaba da ya fara daga jiya zuwa yau yace " Hadidina mi nene kuma kika tsaya please ki daina jamin aji hakanan" murmushi tayi sanan ta ce " Yah Mubeen ba fa muyi brush ba" bai bari ta ƙarasa ba ya janyo hannunta ya haura kan gado tare da kwanciya ya janyo remode ya sauko musu rumfar labule da ta zagaye gadon. Ƙanameta yayi sosai a jikinsa ya na sauke lumfashi dan ko minti biyu basuyi da kwanciya ba barci mai nauyi yayi awon gaba dashi dan dama baiyi wani isashen barci ba kuma a masallaci ya haɗu da Daddy da Sadeek shine da aka taso suka wuce sashen Daddyn su duka sukasha fira har sai da Daddyn ya korosa dan ya lura da yanda idanuwansa suka ƙanƙance alamar barci ya ke ji. Abbu ne zaune ya tasa uwayen kayan da aka kawo na tsaida lokacin ranar auren Fauzeey da Zee shi dai dan baida yanda zaiyi amma sam hankalinsa bai kwanta da auren nan na gaugawa ba musamman Zee da manemin auren nata ko sati biyu baiyi da fara nemanta ba amma ta nace akan saishi zata aura, ba laifi mai kuɗi ne sosai kuma yana da mata biyu amma duka ba a gari ɗaya suke zaune ba ɗaya na kaduna ɗayar kuma na Kano. Hajiya Adamace ta shigo ta na washe baki tare da faɗin " Abbun yara kaga abun Allah ko cikin ƙanƙanin lokaci Allah ya kawowa yarannan mijin aure kuma lokaci ɗaya, da ma haka al'amarin Allah ya ke ai" Lumfashi Abbu ya suke tare da jinjina kai kawai dan bai da ta cewa amma zuciyarsa fal tunanin halinda Samhad ke ciki a nata gidan auren dan ta na kiransa tun sanda tayi waya amma hankalinsa yaƙi kwanciya dukda suna waya da Daddy kuma yana sake tabbatar masa da tana lafiya. DA GA ALƘALAMIN✍️ MARYAM STAR ⭐⭐⭐ (ƳAR BAIWAR JAJURTATTU💪🌹) 🌹RAYUWAR SAMHAD 🌹 Write by maryam star ⭐⭐⭐�(Ƴar baiwar jajirtattu💪🌹). Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GhuhVAo9XfoAsdj82FOnmC Follow the MARYAM STAR⭐⭐⭐ HAUSA NOVELS channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ *(J.W.A)* _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Typing.... PAGE 4️⃣3️⃣ ____________________________________________________________________________________________________ بسم الله الرحمن الرحيم. Janyo wayarsa yayi ya na duba wani tsohon hoton Samhad wanda ya daɗe da yi mata shi wata ranar sallah da yayi musu ɗunkuna sai ya ɓoye nata bai kawosu gidan ba saboda su Zee da ke ɗauke mata kaya su ce ai ita bata fita ko ina yawan sallah saboda haka ba zasu bata ba, a ranar sallar kowa ya shirya cikin shirin zuwa eid sai ita kadai saboda bata da kayan sallah shine suka tafi suka barta wai ta tsare gida baiwar Allah batace komai ba duk da tana ɗaukin zuwa masallacin haka ta haƙura ta zauna, bayan tafiyarsu Abbu ya shigo gidan cikin ɗanyar shadda da tasha aiki da leda a hannunsa ya kirata ya bata yace tayi sauri ta shirya yana jiranta a waje, idan bai manta ba godiya har da hawaye tayi mishi kamar wanda ya bata kyautar kujerar maka. Hawaye ya share ya jin tsananin tausayin halin maraicin da Samhad ta shiga lokacin da ta ke gidanshi yasha kamata ta na kallo photon mahaifiyarta ta na kuka tana faɗi mata halin da take ciki na damuwa. Ganin kukan babu inda zai kaishi ya sakashi yi mata addu'ar zaman lafiya madawwami da rayuwar farin ciki a gidanta na aure. Mamy tun lokacin da ta faɗi ƙafarta tayi wata ƙara da ƙyar da jan ƙafa ta koma ɗakinta ta na jin duniyar gaba ɗaya ta mata zafi ji ta ke kamar za tayi ɗan ƙaramin hauka ita abinda ya fi damunta shine wai har sauran asirin da ta ɗauki shekaru ta na danƙarawa Alhaji Muhammad sai sun karye idan aka taka dokar bokan. Janyo wayarta tayi ta sake kiran number Hajiya turai wannan karon tayi sa,a an ɗauka cikin tashin hankali ta labartawa Turai duk abubuwan da suka faru, jinjina kai Hajiya Turai tayi a ranta fal farin ciki sai dai a zahiri ta nuna tashin hankali da damuwa sosai musamman da yanzun darene kusan ƙarfe ɗaya da wani abu. Rarrashin Mamy Hajiya Turai tayi tare da kwantar mata da hankali akan babu damuwa zatasan abinyi komi kenan zuwa gobe zasuyi magana akai. Hankalin Mamy sam bai kwanta ba kawaide taji sanyi ne da ta labartawa aminiyar tata amma sam batada walwala ga zugin da ƙafarta ke mata yaƙi raguwa saima ƙaruwa da yake a haka ta lallaɓa tai barci har gari ya waye ba ta farka ba. Bayan tafiyar Mubeen daga sashen Daddy shima Sadeek ya koma nasu sashen ya kwanta, tashi Daddy yayi ya shiga kaiwa da komowa akan shawarar da su Mubeen suka bashi akan sakawa Mamy ido akan lamurranta dan akwai abinda tayi wanda Sadeek yabi diddigi ya gane itace sosai ya shiga shock akan lamarin dan wasu maƙudan kuɗaɗene aka sata cikin hikima a campany. Ya jima yana saƙawa da kwancewa gafin... DAGA ALKALAMIN✍️ Maryam star ⭐⭐⭐(Ƴar baiwar jajirtattu💪🌹).