[10/25, 10:16 PM] ‪+234 813 163 8664‬: ✏🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 ((NURUL kALBI )) page *⃣1⃣*⃣ Na Ummee ( matar manya ) 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Bissmilahir rahamaninr rahim dukan yabo da godiya suntabata ga Allah subhanahu wata Allah dayabani ikon kammala littafin ((( ARASHIN SANI )))) lpy sanan kuma nakawomaku wanan sabon littafin mesuna (((( NURUL KALBI ))) Allah yasa zaifadakar Yakuma nishadantar daku kudai kubiyo Yar gidan Nasir masu karatu kusha lbr😍😍😍😍😍 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Ina godiya sosai gareku fans dina bazan manta dakuba musamman Feenat Umar abdullah, meenat Usman , Khadija almustafa Nana asmy rukky isah Allah yabar Kauna 🌺😍 Wanan littafin kagaggene kirkiranayi ba gsky gane Idan kuma yayi kamada rayuwar wani/wata tokuyi hkr Gargadi banyarda wani kowata yajuyamin labariba idan kuma akayi to wallahi banyafeba Allah ya is a akiyaye 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Cikin sauri ta,salami me adaidaitanda ya ajiyeta kyakyawar budurwace tasaya tana karewa dankareren gidan dake gabanta kallo wanan gida haka , tafada ahankali takalli number gidan taga lallai itace takarasa wurim gate din gidan ta kwankwasa megadi yazo yabude 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Ahankali cikin zakakkar muryarta tace Sannu baba yace yauwa yarnan. Tace, baba Dan Allah megidan yanaciki yace E yanaciki tace to shinakenema kozan iya ganinshi yace E bisimillah yabata hanya tashiga ciki saida tayi tafiya sosai mainisa a harabar gidan koina shikeshukene abun mekayartarwa ahankali tashiga falon gidan nantaga dukiya inda take magana tanata mamakin da akoi masu wanan kudin aduniya amma talaka ke kwana baiciba ,hankalinta tadawo lokacinda taji motsi a Sama nanta daga kanta tagawani iron bene mekayatarwa tahau benen, tasaya tanakaloj kofofin wata kofar tanufa wanda takejin motsin ahankali tatura kyauren cikin mamaki kuma kyauren ya bude tadaga cotein din a hankali 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Takuramai ido yana tsaye dawata Yar yarinya ahanunsa da Alamar yarinya bata da rai domin duk jikinta jinine da kayanta shikuwa saurayin da alamar tashin hankali a fuskarsa saigirgiza yarinyar yake yanacewa ke, ke, ke, waya kawokinan ,itakuwa budurwar tananan tsaye tundatazo tasaita cermera , tana recording tanadauka kuma tanata kuka tagoge kwalla nan tadauko waya takira oganta sukayi Yar maganarda konima banjitaba 😅barena daukomana masu karatu ba,afi minti 3-4 ba saigakuwa yansanda sunshigo dakin itama tashigo saikukatake tamakasa magana sainunasa take da yasa tana girgiza kai Can cikin dasashiyar miryarta medadin sauraro tace ........... Kuyi hakuri da wanan sisters huh😯.Typing wahala Allah hani ikon cimaku gaba Kudai kubiyoni domin jin yarda zata kaya a wanan labarin. Hmmm akace wasa farin girki 😍 By matar manya 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:16 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 ((NURUL KALBI)) page 2⃣ Na Ummee ( matar many a) 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Wanan page nakine my Hauwa (g) Hamza nagode sosai sisters dakaramin karfin guiwarda kuke Allah bar Kauna 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Tace gashinan, gashinan reping dinta yayi fa 😭 sai kuka take Dan sandan guda kuma yace, relax now inafatan kinyi record vidio koh tadagamasa kai kawai domin kukan yaci karfinta, shikuwa saurayin saikalonta yake ya kafamata mayatatun idanunsa yanamata kalon tuhuma ,hmmmm yafurzarda wani iska abakinsa ,saiyanxu yagane wato sharri akeson yimasa ,,OK ,, kawai yafada ,daya dan sandanne Yace , u are under arrest, hankali kwance yakale Dan sandan Sama da kasa yace well bcos of what "? Sabida munkamaka da kayiwa yarinya fyade, Dan sandan yabashi amsa ido ya kafe Dan sandan sanan yamaida kalonsa kan yarinyar yakaleta shekeke kamar yaga kashi yace, wanan abine zanyiwa fyade wanan tafada yana nuna yarinyar da hannunsa injime intsinci me mtss yaimasu tsaki , dayan dan sandanne yataba yarinyar cikik razana, yace oga batada raifa.. Ogan ma yarazana yace babbar magana, Ahankali cikin rarrashi ogan yace, amm pls yallabai kayi hakuri kabamu yadin kai cikin muryar fada yace mikake nufi yaje kayi hakuri muje office pls hakadai da sauran yan sandan dukafinga rarrashinsa dakyar ya amince " yace sujirashi a falo yanazuwa zaishirya domin dagashi sai towel domin time dinda yafito wankane abunyagaru nan yazabgawa budurwanan harara sukajuya sukafita ,yabude katuwar wardrope dinshi wace cike take dakayanshi sadaddu yaciro wata shadda galilah fara me tsadar faske yasa tasha aiki sanan ya kafa hula akanshi yafesa tsadadun turarukanshi da ke kan mirror yafito das dashi yaje falon yasamesu sukace to muje ko yallabai yace cikin voice dinsa medadin sauraro ,a Motana zanje itakuwa badurwanan tace zata wuce sukace to saisun nemeta suna godiya tazo wucewa ta gabanshi yazabgamata harara yasa kafansa ta tadiyeta Allah ya agajeta data fadi awurin sannu sanni murya kasa tace banyafeba mugu kawai 😏 ta murguda baki tayi Sauri ta wuce shima yayi gaba suka bishi a baya sai (((head Quarter))) 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 FARKON LABARI Alhaji Umar abudullahi hamshakin me kuddine agarin sokoto yanxu hakama shine govenan daya lashe zaben kujerar gwamna jahar sokoto yanada mata daya,itace, hajiya Maryam sunyi auren soyayyene shida ita kuma auren saurayi da budurwa mahaifinta babban malamine agarin sokoto wato malam siddi inda iyayensu suke aminai ne an an yaganta yakuji yanasanta itama haka har Allah yakaisu lokacin auren su bayan shekara 5 da aurensu Allah baibata haihuwaba inda hajiya maryam keshan sanguma agun kannan Alhaji Umar su,biyu hajiya Amina kebiwa alhaji Umar da mijinta Alhaji Sahabi yaranta biyu mata data tai aure days kuma karatu take itakuwa hajiya umaima itace autarsu yaranta 3 mata duk sunyi aure Kanan alhaji Umar sun tsanguwami hajiya maryam bata haihuwa itakuwa sai dai tashiga daki tadinga kuka batagajiya da hakuri domin tasan komi Na Allah ne ranar kwasam hajiya Maryam tatashi ba lpy akakira Dr yazo tadubata gwajin farko akagano cikinda kejikinta Dan wata biyu murna kam ba cewa komi da iyayensu sune kam gaba dasu hajiya amina cikin yasata laulayi sosai shiyasa sai mahafiyar alhaji Umar tadawo gidan takanas Dan takula da ita har cikinta ya isa haihuwa Allah tasauketa lapiya tasantalo danta namiji bafilatanin sak fari das, das, murna ba a Mgn su hajiya amina aka yi barka nagani da fada komai dai tubarkallah ranan suna yaro yaci sunan kakansa wato mahaifin alhaji Umar (Muhammad farid) amma sunmasa alkunya sunakiransa da ( UNAIS) Unais yataso cikin gata da kulawa hardai lokacinda sukaji haihuwa shiru suka kara kulawa da yatonsu da shikadai Allah yabasu dangi sunamatukar kaunarsa shekararsa 4 shida mahaifiyarshi suka wuce American a can akasakashi primary, secondary, dakuma university dinsa indayakaranta medicine yazama babban Dr daga baya kuma yajiyana Sha awar (spot) yaje sport international school yakaranta inda yafi maida hankali da sport American susuka rikeshi domin sunaso yayimasu aiki domin hazakarshi da basirarshi jajircewa sanan daga baya Momy tadawo shikuwa saidai yazo Hutu ko yaziyarcesu ya koma unais dai farine sosai tas tas, ga hanci kamar Kara's dogo har baka idanunusa farere tas Kamar xasu fado kasa da pink lips dinshi gashi dogone da fadaden girjinshi kailomaida yaji kamar( Mijina😛 kai ai mijikama yaninka unais😅😛) idan sunacikin filin buga ball bamazakatana banbanta su dashiba kamar badan Nigeria ba amininsa daya shine imam makotane da gidansu imam kuma mahaifansu amijanjujane shiyasa suma yaran sukashaku da juna imam su biyune agun mahaifansu shine babba sanan kanwarsa Amina tatasone da son unais tuntana yarinya tatabatar takamu da mahaukaciyar kaunarsa takaiga gayawa tafadawa yayanta yaji Dadi sosai domin yasan zasuci arziki lokacinda yayiwa oga unais maganar ranshi yabaci sosai saida sukayi rigima domin unais yace bayason Amina ran imam yabaci tunranar yakeda wani kulli a zuciyarshi....... To fans anan zansaya domin wlh banajij Dadi sosai nahuta zanci gaba inasha Allah Nagode sosai masoyana masu karamin karfij guiwa dawayanda suka kirani dama wayanda hasukiranba Allah yabar Kauna 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 By matar manya ummy baby😍♥♠😘😘🖐 [10/25, 10:16 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 (((NURUL KALBI ))) page 3⃣ Na Ummy matar manya 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Wannan page nakine my Aisha Lawal Sani Allah yabar Kauna wayanda sukamin text nafatan samun saukina dama wayanda suka kirsni ngd sosai Didectet to my family 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 🌺🌺🌺🌺 🌺🌺 🌺 Unais ganin yadena mishi maganar yasa yasaki fuska sukacigama da al amuransu amma azuciyar imam tsanace tsansa ta unais din kuma yadau Alwashin saiya masa abunda hazaitaba mantawashiba 🤔 kunjifa masu karatu unais ,yayi futunshi lafiya ya koma american yacigaba da aikinshi saidai""" da akoi abunda kedamunsa Na ciwon kara domin unais matsanan ciyar Sha awa kegarai kunsan abunda ya hada da lafiyayen namijin duniya😘 sparm ne yatararmashi sosai amara inda indan abun yataso saiya fita haiyacinshi saidai yafarka yaganshi hospital likiticin american sunata bashi shawarar yai aure ko yanemi wata amma yace shikam Sam bayanxu zai aureba kuma hazai zina ba akwana atashi unais yakara zama namijin duniya isashshe ga farin jiji da haiba ga kwarjini naira ta zauna gashi Dan governor, yanxu haka shekarunsa bazasuwuce 31 yrs ba momynshi taitai yayi aure amma yakiyayi da akoi wani zuwanda yayi hutu aikuwa yan mazan suka motsa mararshi tayita ciwo harya fita haiyacisa saiga Momy tashigo dakin aikuwa cikin azama takira Dady akadaukeshi sai hospital nan likitoci suka dukufa akanshi da kyar akasamu yafarfado akamai allurar baci Dr ne da Dady da Momy a office din Dr yace,your exelency gaskiya akoi Marsala sosai cikin gidima Momy race kamarya Dr yace, danku yanacikin critical condition domin tabukatar mace ayi masa aure yatara sperm a mararshi kuma Idan ba ayi hattaraba zai iya daskarewa yasa bazai iya haihuwa ba aikuwa nan Momy takalalo ido yahanashi haihuwa a a wlh tafada, cikin rudu takali Dady shikuwa yadagamata kai.sukayi salama da Dr suka shiga daki da unaissss yake yanata baci yayi fiyau dashi duk yarame nan Momy tayayita shafamai kai Dady kuwa cewa,yayi insha Allah gobe gobenan zandaurama aure Momy tazabura tace kamar Yy dawa kuma yaceda Rukaiyya Yar Amina kanwata Momy tace tirkashi wlh wlh bazaiyiwuba karyane wlh kasan abunda kakefada kuwa amina wacce ko sunana tasana Dady yace nasani kuma nagama Mgn nayanke hukunci bisaga yarona ya mutu Bayan 3h unais yafarka yaiy wanka ya ci abunci Dady yaga son dinshi yaji dama sosai nan Dady kefadamai abunda Dr yafada dakuma hukuncin da yayanke aikuwa nan sukaga tashin hnkali domin unais kukayasaka masu yana rokin Dady yayi masa rai amma Dady yadage yagama magana momykam cikin fushi tabar asibitin dadare aka,salami unais nan dady yagama shaidawa kowa harda iyayensuma sunkuwa yi Murna dasa albarka itakuwa hajiya Amina harda rawa Rukaiyya kam ba acewa komi dimin tadade tana son unais mahaifiyarta kawaitagayawa aikuwa harda kukan murna nan akafarashirn biki 👫 Momy kuwa ta kafe batayardaba da kyar da kyar Dady yashawo kanta ta amince amma ba ason rantaba domin momy akoi zuciya sosaifa Garinawayewa aka halaci daurin auren 🌺♥🌺♥. Muhammad farid ( unais). Umar Da Rukaiyya Sahabi Ranar akasha shagalin biki Na manya dadare aka kai Rukaiya gidan unais da dadu yabashi dangareren gidane nagani da fada dake Sama road Bayan kowa ya watse amarya taijiran ango amma shiru abuda batassniba unais yana dakinshi harma yayi bacci dole ta hakura hakanan ta kwanta da safe Momy ta aikomasu break fast amma koganinshi bataibaa haryafita tadaije dakinshi ta gyaramai tafito Rukaiyya zaman hakuri take a gidan unais domin tayi tayi kissa amma ko kwalar rigarsa kullun cukin adu a take Allah ya juyomata da mijinta Sannu sannu kuwa unais yafara jin tausayinta amma tsayinta Na kaunarsa sannu sannu yana sakar mata fuska amma bayajin sonta ko das azuciyarsa Watarana taje gida ananne take labartawa mahaifiyarta duk abunda kefaru a gidan aurenta hajiya Amina tabata wani turare tace yau dadre tashafa taje dakinsa tasha mamaki ai kuwa Rukaiyya cikin zakuwa tadawo gida bayan tagama abunci yashigo agajiye yaiyi wanka yatafi masallaci bayan yashigo yacemata yunwa yakeji takawomai food dinshi dakinshi cikin rawar jiki taje daki tashafe ko INA da turare taje tadauko abincin takaima bayan sungama ne tadauke warmers din tadawo tazauna kusadashi ai kuwa yanajin kamshin yabiduk yasusuce yafita haiyacinshi itakuwa sai kissing dinshi take tana shashshafashi tanawani bankarewa dukkajinsu sai numfashi suke fitarwa da sauri da sauri sunajun bugun zuciyoyinsu intakaice makudai sunraya wanan Daren domin sun murji junansu a wanan Daren cikin farik ciki haka rayuwarsu tacigaba da tafiya cikin kula haryakaiga Rukaiyya cikine da ita Na wata biyar yana kulada ita sosai diminshi baihada komi da cikinshi ba itama kuwa tana kulada cikin sosai domin taga hard a darajar cikij takeji Hajiya aminace magaifiyar Rukaiyya tazo inda Momy suna zaune hajiya Amina nabawa Momy hakuri duk abunda taimata abaya Momy tace bakomi kimi yawuce nandai tawuni sunata fira hajiya Amina tace idan Rukaiyya ta haihu idan macece kar akawomata ita domin zata kwacemata miji 😂 amma idan miji ne tanaso akawomata Momy tace a a nizan rike Mijina 😂😅. Suka dinga raha suna dariya sai 6 pm sukayi sallama takoma gidanta Cikin Rukaiyya yashiga watana tara haihuwa yau ko gobe unais kuwa kayan baby Dana mamanshi komaina bukadai harwan ba doleba yasiyo😂 Rukaiyya nayawan mai complen din kulum tana yawan mafarkin ta haihu amma tarasu watace zata raini baby da unais zata kuladashi unais saidai kawai yayi dariya yace ba gaskebane mafarkine Imam kuwa zasu hadu atafa ayi fira da dariya amma aranshi tunani yake yazai cimma burinshi yaraba unais da da jindadin rayuwa Ranar ranar kwasam ranar wata alhamis Rukaiya tatashi da nakuda gashi unais bayanan yafita unguwa daktar ta rarrafa tadauki waya rakirashi yanadagawa yaji muryarra yasanda da akoi matsala cikin kinti 3 ya iso kodaya iso harjini ya kwacemata sai bleeding take yadauketa yasa mota sai hospital likitoci suka dukufa kanta domin shiyamakasa tabaka komi saikuwa taiyii wani irin nishi saiga baby boy yafado me kyau sak abbanshi saikukayake ( yarrr) (inyar) ai kuwa da gudu yazo yadauki yaron yanajijjigashi yadaga waya yakirasu Momy ya sanardasu yamaida hankalinshi kan Rukaiyya yayi murmushi yace Allah yamiki Albarka Rukaiyya yasakamiki da aljannah,cikin karfin hali tace, ameen yace kigayamin mikikeso namiki kamar yadda kikamin haka tace adu arka kawai nakenema dimin nasan ni lokacina yayi nantake tafara wasu irin kalamai masu kashe jiki dama najima INA mafarkin banice zanrayu da kai da yaronmu ba INA mafarkin zakasami wata wace tafini data kula dakai da yaronmu cikin zubarda kwallah tace dukomon da kyautarda Allah yamana nagani jiki asanyaye ya doramata ajiki ta ganshi baby boy fari tas me kama da abbanshi kamar kakitayi tace Allah ya maka Albaka yarona ta subbaceshi yadaukeshi saiga su Momy sun iso sunmata sannu suka karbi baby saimurna suke da sabon miji ahankali tafara sabhatu tafita haiyacinta nasan bazamtashiba ummana kiyafemin sumomy sai kuka suke lailaha illallah Muhammad rasulilah sallallahu alaihi wasallam shknn shknn kawai ummanta tafada tana kuka momyce tai karfin halin shafe Rukaiyya tarufeta Tanata nanata innalillahi ganinkawai sukayi unais yafadi sume bude idonshi yayi yaganshi kwance a gadon asibiti alhaji Sahabi nagefenshi yadafe kanshi dake saramai bayan anshiryata aka kaita gidan gasky ranar bakwai akayi sadakar bakwai da zanene suna antaru sosai kamar ba wayansa akayiwa mutuwaba yaro yaci sunan Dady wato Umar amma sunamasa alkunya da (ARFAT) tun lokacin da 1yrs Momy kematsamasa da yayi aure amma yaki kuma ankoma Yar gidan jiya (wato ciwon mararshi yadawo ) arfat nada 2 yrs yakika American domin hutunshi ya kare Yajima sosai kafin yadawo kuma likacim cikar burin imam neyayi dimin iman yadau Alkarik wanna zuwan shine Na karshe bayan driver yadsukoshi air port yawuce dashi gidansu nanfa akaha soyayyar da da mahaifi arfat namatukar kaunar dadyshi Dady da Momy sunata masu dariya arfat yace cikim gwarancinsa Na yarimta "dad,dani zanje" waifa yananufim shima zaibishi su momy sunata mashi dariya Dady yace nima kuwa Dana huta duk kabi kakakemin Mata tadainayidani dariya duk sukayi unais, yace ai dole Dady momy taga saurayi yaro sanon jini matashi dadu oooo wakakenufi anan Dady yace oya friend zonan a gwada muga wazai buge wani sukadinga dariya nan unais yamike yace to momy bari,naje gida nadanyi fresh up inhuta nagaji yakali arfat yace oya son lest go ,arfat, yace, no Dady fraind yace zamuje ice- cream koh yafada tareda kallon Dady alamar tmby dady,yace yes unais yace to vari naje nikam , Momy sainadawo Momy da Dady sukakasa Allah yakiyaye hanya yakai bakin kofa arfat yace Dady chocolate yace olrigh bye yawuce 🌺🌺🌺🌺♥♥♥ Wacece HALEEMATU Hohoho wasa farin girki To masu karatu anan zaj tsaya saimun hadu a page 4⃣ domin jin cigaban labarin By matar manya Ummy baby bye🖐😘 081316386.. 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:16 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 (((NURUL KALBI)))page 4⃣ Na ummmy matar manya Sorry fans ysu bakujiniba wlh muna wani shagaline Dan haka zanyi kadan kuyi hkr dayanda kikaganshi bayawa gobe zanmuku meyawa insha Allah 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Wacece Haleematu ((( unaisa))) Yace ga Malam Nasir shikadaine ga iyayenshi yanada mata daya balkisu itace mahaifiyar unaisa itakuma subiyune agun iyayensu tanaya Suwaiba, balkisu itace karama ,Suwaiba yaranta 5 , 1 mace Anty dija tayi aure itace babba sanan kananta maza 4 balkisu da mijinta Malam Nasir sunyi auren soyayyane inda shi aikinsa malamin makarantane yana koyarwa awata makarantar secondary Inda yanada mashin dinsa dayake zuwa aiki da shi sunada Dan rufin asirinsu inda Allah ya azurtasu da ya 1 tak itace haleematu suja kiranta (unaisa) saboda sunan mahaifiyar abbantane sunaatukar sonta sosai datafara girma sai abbanta yasakata a makaraktar da yake koyarwa primary hartashiga secondary domin unaisa Allah yahata ilimi sosai tanada hazaka har tagama sannu sannu Allah yabashi abunda yasakata tajona a university tofa ananne samarisukayomata (((caaaaa))itakuwa bata kula samari domin a nanne kuwa komijata nazahiri yafito unais farace tasss gatada hanci fuskarta medan fadice kamar ta rolling ga pink lips dinta kamar tashafa Jan baki uwa uba kuwa dukiyar fulaninta acike suke domin kuwa acikeyake ga kugunan kamar itatabawa kanta kai intakaicemaku masu karatu inzamu kai gobe bazan kare gayamaku yadda unaisa takeba sanu sanu tagaka university dinta inda takaranci mass com, ayanxu gaka shekarunta duka 18 yes ne mahaifinta kuwa yayi fafutukar samamata aiki a wani gidan jarida nanne take aiki aikuwa gurin aikin tana shan surutu ga samari irin kyaunta da jikinta dukda kulun cikin hijab takesakawa kokuwa idan tasaka jallabiya ko abaya tayi rolling masu karatu ya kukaganta kamar wata shuwa arab 👱‍♀ Takanje gidan Anty dija tayimata sati kokuwa kwana goma Anty dija irin wayayyin matannanne akoita da wayewa sosai shiyasa idan taje sukan kashe dare domin mijin anty dija yana tawan tafiye tafiye sosai baifiye zama ba shiyasa anty dija nakara wayarmata dakai amma ita wani abun kawai take ganewa wani saidai takalleta da matatatun idaninan dijanamata fadan tadinga make up wani lokacin domin ta iya sosai Anty dija tadade da koyamata komai amma itakam saidai tace. Ammynace tace nadaina domin wai abun zaiyawa tana gudun kandu tafada cikin shagwaba dija tai dariya tace Allah naso naga mijin ki yarinyarnan naga Wanda zai dauki zinarenan zaisha shagwaba dimin ni saina gayamai anya zaki iya jure first night.. Kuwa cikin shagwaba Sa daj tsoro domin unaisa akoi tsoro tace a a nikam Anty nibanaso Allah zanmiki kuka Anty cikin dariya tace yo ko vakiso ai sai anyi gwarama kiso tace Allah nikam bazanyi aureba narabuda anmmina anty tace aikuwada anmmin da kanta zata kaiki domin tanason taga jikokinta unaisa tatashi da gudu domin kunya takeji Anty tadinga dariya Fans kunji labarin haleematu (unaisa) 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 UNAIS bayan Yafito inda Momy nanyahadu da imam waje nan imam ysbishi suka rankaya gabaki daya gidan unais bayan suntaba fira imam yace zaitafi unais yayi masa rakiya yanafadij niwankama zanyi wlh imam yayi murmushi yace to afito lpy har unais yajuya sai imam yace afff niko bajagajiya wai ya maganarmu unais yace mefa imam yace ta amina mana yanxudai kaga kayi auren matarka kuma tarasu mizaihana ayi da Amina dariya sosai unais yayi yace nagayama mubar maganar nan koh pls imam ba dadin rai yace OK afito lafiya yawuce Abunda unais baisaniba imam tunda yasami labarin dawowar unais yasa shida abokinshi sukaje suka sace Yar mataimakin Dady sukayi Reping dinta domin sunga da akoi Alaka me kyau tsakanin Dady da mahaifin yarinyar sukayi reping dinta har saida ta mutu 😯 yar 8 yrs fa suka boye gawar yarinyar to shine yabiyo unais yaga ko zaijaye saishikuwa ta ajimei gawar to saikuwa gadama tasamu Bayan sunyi salama unais ya haura sama yashiga wanka imam kuwa da abokinshi da yayiwa waya yace yazo da motarda suka saka gawar a boot ahankali tashiga da yarinyar sanusanu yake tafiya haryaje bed room din unais yadorata a gadon unais yaisauri tafita sukashiga moto da gudu suna fita sai imam ya dauki wayarsa yasaka wani layi awayar yasaka wata number yakira ma aikatar t Yan jarida yanacewa kuyisauri kuzo gida me number kaza akoi matsala yanxu pls da yansanda fa kutaimakamin kumji mugufa😭 ))) To a lokacinda yakira unaisace kan aiki duty shiyasa ogansu yabata umarnin taje da Saudi domin daukar rahoto yacemata ga yansandanan zuwa zasusameta achan Shikuwa unais lokacinda yafito nan yaga yarinta ajiye kan gadonshi jikinta duk jini......... Tofa inafatan Baku manta kunji yadda labarin yake To fa DAWOWA DAGA LABARIN Kudai yi hkr da wanan saigobe zanmuju meyawa karkudamu masoyana INA godiya sosai Allah kara zumunci By ummeyyy baby matar manya 081316386...😘😍♥🖐 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:16 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page 5⃣ Na ummeyy matar manya 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 DAWOWA DAGA LABARI Unais ne zaune a offishi yan sanda suna mai tambayoyi cikin sawa yacemasu enough pls I am tired so I want to go DPO yace ina zuwa akakira dady sukazo da mahaifin yarinyar da iyalansu Momy kuwa sai kuka take tana wanan abun da me yai kama ai wanan sharrine kawai Dan anga yaro Dan arziki baruwansa da harkar kowa Wanda bayama kasar Dady kam ransa ya bacci shikuwa mahaifin yarinyar wato mataimakij Dady yace,shikam gsky yasan halin unais bazai iya aikata hakan ba Dan haka asakeshi kawai sukuwa yan sanda sutsananta buncike ai kuwa nan Maman yarinyar tadinga matsifa ita wlh baza a sake unaisba aikiuwa ita tafada Momy tafada nan matsifa ta kaure Dady kuwa cikin zafin rai yace to tunda kince baza a sakeshiba bazan matsaba gashinan kurukeshi kawai ya janye momy daketa fada tana tirjewa sukatafi ,azuciyar unais fadin yake tome dady kenufi da yayi haka yatafi yabarshi yananufin anan zaizauna ina yafada dakarfi kawai yadauki wayarsa yakira, ogan su Na American duk shugabansu Na yan kwallo cikin turanci ya gayamai komai kefaruwa cikin zafin rai yakefadamasa ai wannan tozarcine da wulakanci ( Mr partric)yace olright don't worry today we are coming ,right OK ,unais cikin girmamawa yace OK Sir, tank's sanan ya kase kiran 2:30pm Na Nigeria girgimsu (((Mr partric ya sauka))) nantake suka wuce polis tetion sukaga DPO ai kuwa nan suka nunumasu gaba da gabanta nan ((Mr partric )) yafitarda naira suka wanke yansandanan tass,s batareda sun Sha wahala ba akabasu shi sukace bakomi amma zasuci gaba da bibiyar case din har susan gaskiyar al amarin direct gidan su unais suka nufa ((( mr partric )))sunbawa Dady hakuri sosai ya huce tareda yimasu godiya sanan suka wuce gidansu yarinyar suka jajanta masu daganan suka wuce air port mr partric ya koma American bayan sundawo daga rakiyar Sa nan unais yaci abunci a gun Momy yake tamvayarta INA arfat takegayama yanaguj haj Amina yace shikam zaiwuce gida yahuta takuma hada kayanshi domin gobe zaikoma American momy cikin muryar tausati tace hava son da sauri haka baiko juyoba yacigaba da tafiya dady yace son zonan yatsaya taja burki sanan kuma yajuyo yazo gaban Dady Dady yadinga masa was azi mai kashe jiki sosai duk dai dan dannasu yazauna amma ina zuciyar mazan ta motsa kawai yaimai gdy yatashi yatafi yanafitowa wajen gete din da motarshi ya tsinkayo imam da abokinshi suna dariya suna Tafawa yaga kuma imam yana bashi kudi shikuwa wancam yanawani gardamada unais ya tsuramasu ido cikin tuhuma azuciyarsa ,kawai yaja motarsa basuyi zataba sunajuyowa sukayi 4👀 dashi cikij rudu da mamaki sukaja kafafunsu suka karaso gurinsa imam cikin dakewa yace a a mutumina ya akayine cikin wulakanci unais yace lpy yace INA Saudi zanwuce azuciyar imam adu a yake Allah yasa baganeni yayiba naga duk ya canja zuciyarsa tace kaiko dai kasanfa halin unais shikulum haka halinsa yake , yace wlh kuwa jaji abunda yafaru baysn rabuwarmu wlh kumani nasan sharin makiyane yanxu haka ma wanan dakagani yanuna abokinsa maganar muke lauya nakeso nadauka murmushi unais yayi da yafi kuka ciwo yace hmm imam kenan gala Kaine Dady dazaka saukarmin lauya hmmm to bkm nagode kawai yafada yaja motarsa yanacikin tafiya a hanya yatsaya tasiye credit saiga mai jarida yazo ya tsiya gurin ajiye jaridarne yaga abunda Keciki hoton yarinyar da akayi case dintaya gani da kuma hoton budurwar da tadauko rahoton wato unaisa 😡 huh tashin hankali da ba asamasa rana cikin karfin hali kira drivernsa a waya yagayamai inda yake yazo yaja motar suka tafi dominshi bazai iya driving ba ahalinda yakeciki komima zai iya faruwa cikeda tsana dakuma burin daukar fansa akanta bayansun iso yayi wanka ya hutayayi bacci baifarkaba sai magrib yayi sallah yashirya kayanshi ya jawo laptop dinshi Dasafe bayan yashirya cikin kanan kaya black din Riga da wando blue suman tashi sai sheki take yaje gida yay salama da su Momy da Dady arfat kam yanata kuka ,unaua yace sorry my boy da ace kuna hutune kagadasaimu tafi tarekoh amma kagayanxu ba zanedakaiba sai idan nasake zuwan koh ,yace amma mekakeso nazomaka da shi choke let ? Yaron ya girgida kai alamar a, a, yace ice cream yace cikin shagwaba da yarinta um um ni, Momy nakeso unais yadan zaro ido ya tsurawa yaron yace Momy yace E, ni momy nakeso kulum sayid yanacewa momynshi nazuwa dashi gidan zoo kuma tana masa ojuju, yafada cikin yarinta ammani baka tsiyomin Momy ba , unais yakara zaro ido yace tsiyo Momy akedama arfat yace E Dady yayi Dari yace to shknnn zankuwa tsiyoma yace da ita,zakazominfa yace hmmmm angama my son 💋ummuah😘💋 yayi kissing yaron yace oya tashi muje karakani air port koh yaron yadaga kanshi sukatfi su Momy namasu dariya sunamai Allah kiyaye to Dan rigimar Momy adawo lafiya arfat yatafi yacewa grany bye bye🖐🖐 domin grany yake kiranta domin yace shi momynshi za asiyimasa unais yatafi da burin saukar fansa akan unaisa domin yayi alkawar sai yamaida Ita ahaiyacinta Karfe 1pm jirginsu yatashi sai American........... (UNAISA FA) Hmmmmm wasa farin girki To masu karatu anan zan dakata sister pls need your prayer INA INA exam pls🙏🙏🙏🙏. By ummmeyy MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata ))) Page 6⃣ Na ummeey matar manya Ina mika godiya sosai gareku masoyana masu karamin karfin guiwa Amina Usman saudin mama ashnur,Uwancy mk.....Allah yabar Kauna 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Unaisace tafito daga wanka cikin sauri tanscewa ayyya ammina nayi late fa kuma kikaki tadani koh,tafada cikin ahagwaba tanashirin yin kuka.ammitace to kiyi sauri kizo ga kununki ko tea zanmiki tace a a ni inagama vazan tsaya karyawa ba ammina meeting fa xamuyi yau kuma wlh very important ammitace to Allah bada Sa,a tace Ameeen 9:00 am tashiga dakin taron nandai tabayarda hakuri akaci gabada gudanarda metting din ciki harda nakarin girmanda akayimata Na kokarinda tai da case din unais kafin awatse Agajiye takoma gida ammina ammy tadinga kwalawa ammy kira nadawo fa cikin kicin ammy tafito tace to sannu da dawowa Yar ammy rarungume ammiy Tace,INA abbana baidawohane ammt tace e baidawoba yana hanya bayan tai wanka taci abunci tazo takwanta jikin ammy dake zaune kan tabarma cikin yamutsa fuska tace, Allah ammy...saikuma taishiru ammy cikin kaunar yar tata tace yadai Yar ammy gayamun miyafaru cikin shagwaba tace ni cikina ke ciwo sosai ammy ta kafe yar tata da idanu cikin son tagano gaskiyar Yar tata anya ko dai ciwon natane wato ciwon (Mara) domin shine ciwonta duk month duk month idan yayi to tanacikin fargaba tai tunani lallai yau date din unaisa ne tajuyi cikin tausayi da kulawa tace to bari ahada maganinkoh unaisa cikin kukan shagwaba tace tace uhum uhum ammy Na kinsan banasom magani koh ammy tace aikuwa dole kidaure kisha bare wananfa ba da dacine da shiba unaisa ta girgiza kai tanafadin o o eyya ammyna nikam banaso ko shine amma tasoma tafida tan girgiza kai ammy tace o ni unaisa anyakoh unaisa tace washhhhhh ammyna cikina cikin wani irin voice ammi tace unaisa anyakoh zaki iya wankan jego haihuwafa zakiyi cikin shagwaba tadago ammi nikam vamazanyi aureba fa ammi tai dariya tace unaisa Allah shiryamin ke tashi jeki kwanta ahankli ammy takamata takaita dakinta ta kwanta Aikuwa da gyar raga Safiya rawaye domin wani irin ciwon da zazzabi yarufeta gaciwon Mara maisanNi ( meansis) ai kuwa ammt datashigo da safe cikin rudewa tayo kan unaisa tace unaisa meyasameki batama iya magana da Saudi ammy taje takira Abba yazo da sauri Dan yaga halinda yartasu keciki yanaxuwa yaganta cikin wani hali domin batasan inda kantayske ba da Sauri yafita yaje domin yasamo adaidaita da zaikausu asibity To anan zandakata masu karatu mahadu a page 7⃣ By Matar manya 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata ))) Page 7⃣ Na ummey matar manya Ina godiya masu kirana dama wayanda basu sami numberna ba suka kirani nagode sosai gareku masoyan wanan novels din Alla yabar kauna ngd sosai Arfat ne ketayiwa su Dady da Momy rigima shihayason drive yakaishi skull yau Dady yakeso yakaishi dole Dady yatashi ya daukeshi suka fito saiga body guide suntaso Dady yadakatar dasu yace shikadai kadai yakeson yafita dole sukaja suka tsaya dady yabude gaban motar yasakashi ya ajiyemai school box dinshi a baya sanan yashiga yaja suka tafi a hanya arfat yadimga zubamai surutu harsuka iso makarantar ahanyarsa tadawowane ya tsaya a inda yaga abban unaisa tsaye yanajiran abun hawa Dady yasauke glass dim motar yaiwa Abba salama Abba ya amsa bayan sun gaisa Dady ketambatar Abba ,bawan Allah inazakajene haka nawuceka dazun da zanwuce sannan harnadawo bakasami abun hawaba inba damuwa kashigo naragema hanya mana ,Abba yace, wlh alhaji yatace batada lafiya takecikin wani hali to shine naketa Neman adaidaita muje asibiti,Dady yace subhanalah to shigo muje saimudauketa muje assibitin koh , to shinkk Abba yace tashiga sukaje yanunakai kofar gidan sukayi paking abba yashiga gidan bajimawa suka fito Dady yabude masu motar suka shiga sai hospital Na kuddi privet Dady yakaisu aka karbeta da gaggawa akashiga da ita bayan 30mt Dr yafito yace your higherness pls muje office bayan sun zauna nanne Dr yamika gausuwa gun megirma governor sanan ya kemasu bayanin abunda kedamunta ciwon marane Na mensis wato period Na mata Dady yace tomiye solution din ciwon yanzu Dr yace maganinsa kawai kumata aure , Dady yace kananufin kenan irin Na son ne Dr yaimurmushi yace a a ranka shidade Na unais dabanne da wanan domin shinashi Na Sha awa ne sperm ne yatararmushi a Mara shiyasa mukace amashi aure dimin yasami saukin abun itakuwa nata daskararen jinine ya tsayamata a Mara shiyasa mukace a Mata aure domin idan tai having sex da mijinta ya sadu daita 🙈 to wanan abun zaidawo normal ankai karshen ciwon insha Allah dady neyace insha Allah zamunemi mafita sukaya sallama suka fito nan Dady kesanarda Abba shima yaronshi irin wanan ciwon yake domin haryanxu idan abun ya motsamasa saiya kwanta asibiti a can American Abba yace a a to Allah ya sawake Yamana magani suka amsa da ameen nan suka Shiga dakin da aka kwantarda unaisa lokacinda suka shiga harta ma farka harma Momy nabata abunci nan Dady yaiwa unaisa sannu ta amsa cikun jin kunya nan Dady yaji son yarinyar yashiga jikinshi lokaci daya nan yamasu salama yace saiyadawo sukamai godiya abbah yarakashi har gun mota sanan ta dawo Dady ne ke labartawa Momy duk abunda yafaru Momy mataji tausayin su sosai tace itaka zata da gamma idan zaikoma yace Allah kaimu matata takaina shiyasa nakekara sonki sabida kinada tausayi tai murmushi tace ai Kaine kakoyamin mijina.. Nikuwa Na saki baki da hanci da ido ina kallon harda soffima da love 😅 momy yamma Momy tasa akashirya abunci da kayan marmari mai rai da lapiya akashirya arfat sanann suka wuce lokacikda suka iso Momy tai mamakin ganin unaisa yarinyar fara Ta's,s Fulani sak ga kyau ga kyaun hali domin Momy tayaba da mutuncij unaisa taji tana kaunar yarinyar sosai nandai suka dinga fira da momyn da ammy arfat kam yanajikin antyn Sa Abba kuwa sunje sallar magrib da Dady Anty dijama tazo ai nan suka game da fira su momy suka fita unausa nabawa arfat abunci yanaci Anty dija tace kings kuwa yanda kika rame tace,yo ba doleba wlh Anty nikadai nasan azabarda nikesha Anty dija tai dariya tace, yo.ai kadan kenan idan kinzo haihuwa koh, hmmmm anty tafada ai kuwa unaisa tasamata kuka , itabataso anty ki daina arfat ma yafara kuka yace antyana wayene yatabaki gayamun idan dadyna yazo yamasa bulala koh Anty dija tadinga dariya tace, to kingani kinsaka yaronki kuka ,unaisa ta harari antyn sanan rai kissing arfat tace sorry my boy cikinane keciwo yace ,kawo namiki addu a koh,dadyna yace idan akai adu a zaidaina tace to my boy rakuwa daga rigarta Sama tabude cikinba , yadinga tofamata yawu yanacewa bis bis bis 😂😂 ahaka haryai bacci ta gyara masa kwamciya ajikinta hakadai sukaci gaba da fira har mijin Anty dija yazo sukamata salama suka suka tafi sumomy da zasu wuce akayi akayi amma arfat yaki shigun Anty zai kwana ai kuwa suka tafi suka barmata yaronta A hanyarsu ne suke tautauna al amarin Dady yace yanaganin idan sauka hada unaisa da unais ba barakin farinciki za ayiba Momy tace amma kuwa anya yaronan zai amince Dady yace ai badolene saiya aminceba mukebashi umarni yabi bashi kebamuba Momy tace, hakane kuma yanxu mahaifin yarinyar kawai zanfadawa maganar duk yanda mukai zamusanar da yaran ai koh ,Momy ta amince cikin murna da farinciki sukadinga sanya albarka....... Hmmmmm wasa akace farin girki su Dady basusan meke going tsakanin unais da unaisa Anan zan dakara saimun hadu kudai kubiyo ni domin jin cigaban labarin Pls sisters need your prayer nagode sosai 🌺🌺🌺♥♥♥🌺♥💋 By ummey matar manya 081316386..... 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUl KALBI ((( Hasken zuciyata))) Page 8⃣ Na ummey matar manya Ina godiya sosai gamasoyan wanan littafin Na nurul lalbi kwana biyu kunji shiru sisters wayanda suka kirani dama wayanda sukamin magana a what's app nagode sosai musaman ma Ameena Aliyu Jabo Nana Asma u kll Yam mama Ina godiya sosai da karfin gwiwa da kuke karamin Allah bar zumunci Da safe su Dady suka shirya sukaje assibiti sika duba unaisa takwaji sauki sosai bayan Abba da Dady sunfita waje ne Dady kewa Abba bayani cikin dattakoh Abba koh ya fahimta domin yace intashine ba matsala amma idan yan uwansa sunzo zaigayamasu duk yanda akayi Dady yace to Alhamdulilah Allah yasa muji alkhairi nandai sukacigaba da tattauna Al amarin Lokacinda suka koma dakin su ammi nekawai kefira su arfat da unaisa duk sunyi bacci an an sukayi hamdala sukagayawa su ammin duk yanda sukayi nan Momy tahau murna dajin Abba ya amince domin tafi kowa murna nan sukayi fatan alkhairi kafun suka wuce gida itada Dady nan Dady yacewa wani yaronsa yanason ahadamai meeting Na gaggawa kankace me main falonsu yacikafa yan family bayan bude taroda adu a nanne Dady kesanarda yan uwansa dana Momy ai kuwa dukansu sunyi murna da farin ciki Sosai abangaren abbama haka akayi kowa kowa Fatah Alkhairu yakeyi dasafe da su Momy suka hospital ansalamesu nan dady yadebesu saigidansu unaisa nashiga wanka kawai tai taiwa arfat suka kwanta sai bacci su Abba suka shiga dayan dakin suke tautaunawa yadda abin ketafiya Dady yace nanda sati daya yakeson adaura auran dasauri yakesok ayi abun daga baya idan Angon ya dawo ayi shagulan biki da komima amarya ta tare abbah yace ammafa alhaji da amin uzuri domin ni banshirya ba Dady yace bana bukatar komi ahanunka nizanyi komi yarinyace mukeso kuma ambamu Allah yatayamu riko suka amsa da Ameeen nan sukayi sallama zasu wuce Momy kerokon abata unaisa taje da ita kafin daurin auren zatadawo taleka dakin takwacin Sa a tafarka nan tashirya tadauki yaronta suka tafi tare batareda tasan komi kefaruwa ba suna isa gidan suka tararda Anty SA,A kanwar momyce Anty Sa a wayayyace Yar duniya Yar kasuwace tanayawan tafiye tafiye Dubai London saro kaya tana auren wani mekudine anan garin daya suke dasu Momy sokoto kenan tazone suyi magana akan auren unais dataji yataso domin Dan gidantane sosai suke shiru zata fada kasa sirrinta shima itakadai yakegayawa sirrinsa kuma tabahi shawara suna wasa daahi sosai Anty Sa,a sukekiranta Bayan shigansu falon ne takemasu barka da zuwa unaisa taduka har kasa tagaidata Anty Sa,a dai sai kallon kyakyawar budurwar take domin ta burgeta sosai Momy takira mai aikinsu tace Takai unausa dakinta nakusa dana momyn bayan sunwucene Momy kwcewa Anty Sa,a kinga amaryar takunanfa cikin happy Anty Sa,a tace Allah yayata walahi ina ganinta azuciyata saida nahangowa yarona ita kai kai kai 💃💃wanan dirarriyar budurwa haka haka dai sukadinga firansu Na yan uwanjuna dakuma sanya albarka kafin sukayin salama Anty Sa,a tawuce Ana jibi daurin aurene Momy tatura unaisa gidansu domin ammy takira tacetadawo gidan gasu Anty dija sunason ganinta lokacijda ta iso gidan yacika makil tanata mamaki hartashiga ciki tanata kwalawa ammynta kira ammt tazo Sa sauri tace yauwa kimzo Yar albarka zomije abbahnki nason ganinki kafin dija tazo tashiga nanakota itadai unaisa tanajin fasuwan gaba tagaida abbanta ya amsamata cikin kulawa da hikima irin na iyaye yake shedawa Yar tasa halinda akeciki cikin rarrashi yace yakika ce unaisa kin amince unaisa cikin kuka tace E abbah na amince kukane yaci karfinta 😭. Abbah cikin farin ciki da tausayawa yarsa yace ngd ngd sosai yata kuma insha Zakiyu fahari da wanan auren bayan tafito dakinne mutanen sai guda ake yirri kaga amarya kinsha kamshi tanashiga dakin jiri tadebeta saida dija tetareta zarafadi sannu takemata unaisa kuwa saikukatake anyu rarrashi amma abanxa Dan kwana na barawone shiyasa yadauke unaisa😂 Safiya tawaye taisallah takoma ta kwanta dija takawo mata kunun tsamiya da bread da kosai amma fir takici said a anty dija taida gaske sanan tadan tabaci takwanta Anty tace tashi magaja zamiyi tatashi zaune nan antyn ke rarrashinta data kwantarda hakkalinta domin bayanxu zata tareba saiyadawo Ananne taji saukin lamarin tarage kukan nan Anty Nafee tashigo itakuwa Yar taubashin abbah CE itama tai aure tazauna kusa da unaisa tace yoke Anty dija haka za ayi amaryar bawani kimtsi Na ni,ima ajikinta ai inkanada kyau kakara da wanka koh, dija tai dariya tace keko anfadamiki hakska mazaki yadda ai wlh gyara saitagaji ciki da waje ai lokacin baba kekuwa aure kawai akadauera fa bayanxu zata tareba sukayi dariya suka tafa unaisa ko tsaki tai tace nagawanda za a kai sukace amarya ba kya laifi koda kin kashe Dan masu gida unaisa koh tasmasu kuka wiwi dagudu sukabar dakin domin sunajim ammy nakiransu Ango unais fa Dady yamai waya yagayamai komi cikin daure murya Dady yace gobene kuma daurin auren amma basaikazoba saikadawo Hutu za ayi biki amarya Tatare koh, Dady yafada unais kuwa yai mutuwar tsaye cikin bugum zuciya da jarumtar irimtashi namijin duniya yace Dady amma ...Dady yace dakata umarni nakebaka bashawara ba yadd yarinyar tai biyayya kaibazaka itayimin biyayarba koh itama yarinyar basotakeba fa amma taibiyayya cikin mamaki yace itama bataso Dady miyasa kokungaji da nine kukeson mun auren dole Dady yace kokadam aiwanam ne so my son karkadamu kanji komai zai nomal imsha Allah kakulda kanka sukai salama jikin unais amace yakashe wayar....... Tirkashi to masu karatu ajan zandakata saukuma munhadu a page9⃣ Pls sisters need your prayer nagode sosai 🖐🖐🖐💋💋💋 ?💃💃♥♥♥♥♥ By Ummy matar manya lemancy nas Byeee🖐🖐🖐 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page 9⃣ Na Ummy matar manya Ina godiya sosai masoyyana masu kirana da turomin sakonni akan sunji nurul kalbi shiru kwana biyu lafiya de ina godiya sosai Yaune daurin aurensu unaisa da unais tunda safe unais ne kecikin blanket yanajij wani irin sanyi nashigansa ajiki unaisa makuwa hakanne yafaru zazzafi neyarufeta Anty dija tashigo takawo mata tea tasha tabata magani tasha ta kwanta Anty tace nibantaba ganin amaryar da ranar aurenta batada lafiya bata fara,a saike kinshigo kin kudundune to karkidamu awa daya tarage a daura... Aibata idaba unaisa tasa kuka dija kuwa tafita waje tana dariya Gidan yacika ya batse saikace yaune za ayi bikin tarewa duka gidajen biyu sai shagali suke musaman gidan su unais Dan governor za adaurawa aure lokacin juma,a yayi bayan salame sallah nan ne kowa yataru akacika nanne akadaura auren ♥♥♥♥💋🌺 Muhammad farid Umar ( unais) & Haleema Nasir ((( Unaisa))) Daurin auren da yatara manyan mutane yan kasuwa yan tsiyasa turawa masunzo. Sarakuna etc Daidai lokacinda akadaura auren unaisa da unaisa lokaci guda wani sanyi ya lullubesu saikarkarwa kowanen sukeyi unaisa yaji ajikinshi wani abun tafaru kenan basu sukadaina jin wanan santimba saida gari yawaye suka tashi garau anannema unais yai wanka yashirya tawuce club unaisa ma haka tatashi tayi wanka tashirya tsap dija Na sokananta kiwarke garau kenan koh ,tace,Sosaima Allah Anty inaso nashirya da gamma idan abban Tima yazo wato mijin Anty dija kenan zanbiki muje gidanki Anty tace waa, ni rufamin asiri sokike mijinki yasoma fada danine yazanfitarmai da amaryarsa a a nikam unaisa cikin zubarda kwalla tajuya gun ammy tace ammyna kinajinta koh, ammy tai dariya tace tsakaninku ne baruwana unaisa tasa Kuka, yo ni yanxu bazan je ko inaba akenufi anan su ammy sukadinga rarashinta taishiru ai sati daya yarage takoma gurin aikin ta aishikenan nankuwa tahau murna Unais ne kwance yana wayada Anty Sa,a take mai maganar gsky amaryar mufa tayi wlh tahadu son sosai fa nikawai yanxu kamaida hankali kasan ciwon naka pls idan kadawo musha biki kutare kawai ina bukatar jikoki fa yai tsaki yace Allah Anty hanaso kidaina niyama za ayi nakusanci wanan villeger da aka kakkabamin tai dariya a a fa son banason cika baki kada kadawo ko 2 months ba,ayiba kafada naima dariya kuwa yace habadai anty kamar bakisanni va tace to shikenam gamu gani yaceni wlh yanxuma ina thinking yadda zanbulowa wani al,amarine tace namefa yace bakomi tace yaushe mukafara haka dakai son kaga gayamin kimiye naji idan nashawarane manemi mafuta yace a a a wlh Anty bakomi kawai zangayamiki amma sainan da kwana biyu idan may be abin yakamallah tace shikenan Allah kaimu yace Ameen suka Sha hirarsu kafin sukai sallama yakashe wayar bayan kwana uku da auren unaisa ta shirya sab saitalallaba taleka taga bakowa a sakar gidan saikawai tafita aguje tatari napep sai gidan dija dija Na kwance tana karanta ARASHIN SANIwani novels nena matar manya kawai taga unaisa cikin mamaki tace yoni mizamgani kewanan yarinyar kinada hankali kuwa tace ni kikyaleni fa danma kinsamu Nazo gidan ki wlh saima nai tafiyata tajuya ,dasauri dija tariketa tace habade kanwata zomana yi hakuri tarikota suka zauna takawomata ruwa da lemo an an suka shirya suka balle da fira tare Suka shiga kicin sukai girki suka gyara gidan sai magrib unaisa takoma gida da cikin sanda tashigo gidan taga bakowa Abba yaje masalaci ammy naciki tana sallah dagudu taidakikta ammy tace waye anan tataso tashiga dakin unaisa tace daga inakike taturo baki cikin shagwaba nigidan Anty dija nake ammy tace wayo unaisa bakyaji ko yayi kyau Allah ya shiryaeki kuma bari abbanki yazo zakigane da dayanxu da banbanci tafice wanta unaisa kam cikin zaro ido da sauri tacanja kayamta zuwa Na bacci takwanra domin dama tana fashin sallah kuma taci abinci agidan dija lokacinda Abba yadawo ammy tagayamai komi haryaje dakij yatarar unaisan tai bacci saiya kyaleta dasafema tatashi taiwanka ta karya saikawai taje dakin abbanta sukai fira sosai kafin yafita tazo tana taya ammy aiki, yau takama Saturday gobe Monday unaisa zata koma aiki yau tashirya tacewa ammy Zata gun Momy tagaisheta ammy tace kigaisheta tace to tawuce saigidan ammy a can tawuni sosai sukasha fira da ammy itacema taimata aikij girki aikuwa su Dady suka dinga santi sumji dadi sosai nan sukaimata nasiha datakara hakuri Dady yace gobe Monday koh zakifita aikin koh kinaso kikoma koh tasunkuyarda kai Momy tace E kokawa zataikam Dan nikam vazan yarda yata takoma cikin gida kawai tazauna ba miji ba karatu takezuwaba kuma ba aiki Dady yace hakane kam to za asiyamata moto ko drive zaina kai ta Momy tace wanne kikeso yata cikin jin kunya tace a a wlh Momy banabukatar komi akaiakai amma taki dole suka hkr dasamata albarka taso tasami yaron ta arfat rigima amma yanagun hajiya Amina saiyamma likis tace tanason taje gidan.Anty Sa,a amma hatasan gunba ammy tace driver yakaita idantafito.saisuwuce gidan sukacikata da gomana arziki kafin tawuce taje gidan Anty Sa,a antyn kuwa taji Dadi sosai dazuwan surukartata sukasha fira antyn Na sokanarnata tace naceko kinata hakuri da kwana kina rungumar filo kinsan rashin miji sai ahankali Anty tafada tana dariya unaisa kam dataga Anty Nasu wayayyace saikawai tawayance suka dinga fira tace aini Anty wanan yaron naki baruwana da yazo kokaryazo Anty tace a a fa ba irin yarona ba wlh baby yarona tawuce misaliyanada kyau ga haiba kwarjini farin jini uwa uba kirarsa ta karfafan mazace hmmm bazakisan hakaba harsai kinshiga hannunmu sanan ido zai raina fata ido unaisa tazaro tace habadai antyna saikace wani nidin ma raguwace ai wlh guduwa zanyi kumama nikinga baruwana Anty tadinga dariya harda tafawa 😂😂😂👉 tace kinganki koh baby ai wlh kinada ruwa harda tsaki aciki bare kice baruwanki a a fa karwata rana da kanki zakihanasa komawa American unaisa tai dariya tace a a nikam Anty,tace nidai rokona Pls baby idan yadawo first night first raundn kikarbi sakon kawai kiyi aiki banyna kawaisai mu ganki da ciki unaisa tace tab Anty nikam badanina wlh natafi driver yanajirana Anty taitai unaisa ra tsaya sui fira amma taki dole antyn tarakata gun driver da goma na arziki suhumrane me sihirtacen kamshi da turaruka da wasu yadika masu kyau da tsada dare yai sosai unaisa takoma gida drive tasauketa yajuya su ammy da abbah sunyi far in cikin jin labarin da yarsu tagamasusu Na iyayen mijinata suntarbeta da ktau tanunamasu duk abunda sukaimata sukasa albarka taraahi tashiga ciki taiwanka ta kwanta said bacci 😴😴. Da safe tatashi tashirya saf dokin zuwa aiki takarya hakadai yau takwjin danfaduwar gaba haka tagayawa ammy tace Allah sa lpy amma duk zumudin da kike kifita unaisa tai dariya tace sainadawo ammy Na sukai salama tawuce American unais be zaune da body guide dinsa fuskarnan Rashi a murtuke yana musu bayanini anunda yakesozasumishi yamika masu PIC din wata budurwa da wasu details dinta akai yace ita yakeso sukawomai nanda 3 hru yabasu 3hru sukawo nai ita daya dagacilin body guide din yace oga Nigeria yace yes Nigeria sukace yes sir sukajuya sukafit cikin tangamemen gidan shi suka shiga jirgi sai Nigeria ✈. Suna isa kuwa direct gurin aikin tasukaje suka tsaya bakin titun gurin suna biyar details din dayavasune sukadiba likacunsa yasa takerashi sukaga yacika kuwa nan suka maida hankali gun can saigata tafito tasaya tana jiran napep abun hawa saidayan su yace itace suka amsada yes kawai saisuka ja motar suka raba daidai gurinta kawai jitai anfiz gota saicikin mota aka samata selotip abaki ga mortar ba aganin Wanda keciki bakin glass ne sai air poot sukashiga jirgi da ita said American Tirkashi to fans inagodiya sosai By Ummy matar many a halee has limancy baby 😘😘😘😘😘♥♥♥♥♥💋💋💋💋💋 Byeeebyeeer🖐🖐🖐🖐 By halee nass 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALI ((( hasken zuciyata))) Page. 1⃣0⃣ 1⃣5⃣ Na Ummy matar manya Masoyyana masu kirana da masu min message akan naki typing cigaban nurul kalbi ina mai ba kui hakuri fans da rashin jina da kukau kwana h Biyu wlh muna bikine shiyasa yanxuma haka ina busy ne amma zandan maku typing hakanan kui hakuri da yadda kukaganshi ba yawa amma vayan biki zamu dora inda muka tsaya 😅😅😅😅👍😉😉😉😘😘😘😘😘😘 nagode bye bye 4:23 pm ✈ jirgujsu ya sauka a American unaisa nacikin tsoro sosai yadda tai kuka har tagaji bayan sunfito a jirgi suka shiga mota direct gidan shi suka nufa me gadi yabude masu get suka shiga duk da tashin hankinda unaisa keciki baihanata karewa gidan kalloba gidane unguwa guda zatace sukajata suka shiga da ita ciki bakowa a ciki ita kadaice suka barta sukai ficewar Su itakadai CE zaune a bed room dinda suka kaita ta ajiye jijanta sanan tadau mintuna zaune jafun taje toilet tai arwala tafito tai sallah tanata adu a tajima sosai tana adu a Allah kawo mata k Mafita kome tatuna kawai tatashi tadauko jakanta tabude domin dauko wayar ta datatuna wayam tadiba amma ba waya ba abunda suka dauka acikin jakar sai wayar kawai taita kuka har tagodewa Allah shikuwa unais yanachan gidan wani a mininsa suna fira dakuka tautaunawa akan wani sport mezafi da zasuyi sai 12:32 yafito direct wani gidansa yawuce dake kusa ya kwanta da safe unaisa tai wanka tai sallah sanan tafito falon domin wata irin yunwa datakeji amma shiru bataga Kowa a falon ba shiru Dan haka saitakoma dakin ta zauna ba a fi 3 mnt ba saiga unais yashiko falon tun a dakinta tajejin ana wani irin tako cikin kasaita da jarumta bugun zuciyarta yakaru cikin miskilanci ya murda kyauren kofar yabude yashigo gabantane yayi wani irin faduwa tazaro ido tamike tsaye cikin kaduwa ,yashigo dakin cikin takinsa Na jarumin namiji yace well,yasoma tafi da hannuharsou uku rap,rap,rap, yace well well well the game is start by now , yace u are well come in a new would ,unaisa cikin kuka tace pls Dan Allah kai hakuri menamaka ne da zakasa asaceni ,ya dakanata sawa yace kice harkin manta abunda kikai koh cikin rawan baki tace to pls kai hakuri walahi baxan sakeba yace ai kin makara walahi walahi zakisha mamaki kuma kishirya zama anan Dara's tace pls kai hakuri yace well zan tambyeki idan kikafadamij gaskiyas to zan maidake gida tace to to ai nikam gaskiya zangayima yace zauna taxauna yace waye yaturaki kije gidana kidauki vidio kice naiwa yarinya fyade kina nan naimatane tace a a nikam walahi yace to ya akayi tace walahi nibansan ya akaiba kawai ankira ma,aikatar mine akace muje yai murmushi yace hmmm shiknn tace e wlh yace da alamadai kina bukatar zama anan tasoma girgiza kai pls pls karkamin haka walahi iyayena zasu shiga tashin hankali yai tsaki yamike tsaye yace walahi walahi kinji narantse tadaga kai yace to Walsh idan baki gaysmin gaskiyaba bazan maidake gidaba kokuwa idan ma zan maidake to saina rama sharrin da kikamin dimin idan banma wacan yadda kukace nama fyadeba to walahi zanrama akanki kezan miki cikin razo I do, tace pls pls karkamun banaso walahi gaskiya nagayama yace nagayamiki kishirya zama agidan yajuya zaifita tace cikin shsgwaba nifa yunwa nakeji ,baiwaigoba yafita abinsa itakuwa tatashi tafito falon tazauna saitaji takon takalme da,alama kicking ne awurin saikuwa taganshi da pleat a hanunsa cike da perpersop Na koda dakuma tea cikeda cup yazo yazauna yadire kayan a dynniee yace oya bisimilah takuwa dauki spon tadebo takai bakin ta aikuwa taji wani irin yaji nafitar hankali har konyarta da kyar ta hadiye yai murmushin mugunta amma kuma fuskar nan murtuke take tadubeshi da fuskar tausayi ta langobe kai ki kalanta baiba dole ta dauki cup din takurbi tea din aikuwa da sauri tafurzar da ruwan tea ta tsuramasa ido yanxu tagane Shari yamata kenan domin wani irin dacin Lipton dayayi yawa akalla zaikai 10 Lipton tace nikam bazan shaba yace walahi saikinsha idan baraki shaba kuma saina miki dura tazaro ido , shikuwa yamike tsaye yanufeta.............. To fans kui hakuri anan zandakata saikuma nasami sarari zanci gaba insha Allah Nagode Sosai da kulawa Allah yakara Kaunas da zumunci Kudai kumin adu ar mukare shagalin mu lafiya nacimuku gaba fa typin Nagode By ummeyy matar manya leemancy nas Byeee 🖐🏻✋🤞😉 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 081316386......... [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page 1⃣5⃣ 2⃣0⃣ Na ummey matar manya Ina Alfahari da Ku kun kirani kunmin text koda yaushe ina tareda ku masoyana kui hakuri da rashin ganin nurul kalbi walahi nai tafiyane yanxu haka ina zanfara pls kumin adu a dawowa lafiya Kui hakuri da wanan duk yada kukaga pls bayawane 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Yanufeta gadangadwn unaisa ganin yafuta yasa cikin sauri tadauki spon takai abincin bakinta shikuwa kujeran da kekusa da itane yazauna yana murmushin mugunta yace oya yi sauri kisha tace nikam Na koshi yace azahiri dai kinfiso namiki dura koh tace a a yace to bisimilah haka unaisa taci abincinan da tea me daci lokacinda tagama sainishi take ya tsuramata ido yamike yafice batare da yacemata komai ba unaisa kuwa yana fita tamike aguje sai toilet tadinga sheka amai saida ta amaye duk abunda taci ta kuskure bakinta tafito ta kwanta saidare had a so director dakin ta yawuce bata falo direct yashiga bed room yatarar tai bacci Ahankali yamatse mata hanci aikuwa ta farka cikin murtuke fuska yace biyoni babban falo suka fito suka wuce Dinny yajamata kujera tazauna yaturamata fried rice yace taci cikin soro tace ni nakoshi ya harateta tace umm ammm bazan iya cinyewaba fa ya kwalawa Yar aikin Sa Kira synty synty dagudu tazo ta gurfana yes sir yacemata tai serving wanan 👉yanunamata unaisa cikin bin umarni tai abunda yace tawuce unaisa tai ray rau da ido tace Allah nikam bazan iya cinyewa ba yace walahi saikinci munafuka kawai salon kice kuma naimiki horo da yunwa koh tagirgiza masa Kai yace oya bude baki bayan da zatayi dole tabude baki yashiga bata abunci da kanshi harsaida tanemi tamai amai sanan ya kyaleta yace muje yana gaba tana baya harzuwa cikin dakin sanan ta kwanta shikuwa yadauki wani remote yayi danedane kafin ya ajiye yafice kankace kwabo unaisa tafara rawar sanyi tatashi tarufe ko ina da tagogin amma sai abundant ya karu haka unaisa taga gari ya waye 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Nigeria fa Su ammy da Su Momy duk sun tashi hankalinsu gaba daya ganin abun yaci tura domin kuwa yau kwanan unaisa 2 amma shiru Dady yasa.Jami an tsaro ta ko ina anamishi bincike haikam (((Ayyya,Dady baisan unaisa batana garin ba ammy kuwa tai kuka harta gode Allah kulum cikin adu,a suke Allah yanuna masu halinda yarsu keciki Ameeen American unaisa ce kwance akan kuhera afalonta unais ne yashigo cikin daure fuska yace ke saida ta tsorata yace mikike tundazun inata kirankin kin kyaleni tace.nibanjiba yace zonan tatashi tabishi baya dakinsa sukaje shine agaba shine a baya wani irin sanyine kemaka maraba Idan kashigo falone me cikeda kayan alfarma da kayan alatu yajuyo ya kalleta yaga yadda duk tabirkice said bari take yajuya fuska a murtuke yace kishare dakinan ki mopyn sanan ki shiga ciki kicanxa bed sheet din kiwankemin da sauran towels dina a toilet yajuya yafice abinsa unaisa tafara aiki tukuru sai 7:45 pm tagama taje tai wanka amma ba kayan sanyawa domin tagaji da maimaita wanan kawai saita bude werdrop dinda kedakin taduba amma bakomi aciki sai wata Riga medogon hannu kamar t sheet dinsace dakuma wando 3 kwata takuwa dauko tasaka sanan taje ta kwanta batajimaba saiga synty tazo tace madan oga tana kiranki acikij harshen turanci take magana unaisa tace OK tatashi tafito bataganshi afalo ba harzata koma saukuma tawuce dakinsa ahankali tatura kofar tashiga yana zaune tacemai gani bai maganaba sai nunamata ledar dake gabansa yayi tace nikam Na koshi yace ke kulluk said anyi rigima dakene tace a a tana goge kollah ido ya tsuramata yace to minamiki Na kuka tace ni gida nakeso ya tsuramata ido baice komiba itakuwa kuka tasakasa riris ita gida takeso ayya pls kataimakeni kamaidani gun ammyna wayyo momyna yarona cikin murtuke fuska yace to ai to kece kikaki domin kuwa dakin fadamin gaskiya to da namaidake amma azahiri kinfison namiki....cikin zaro ido tace a a walahi yace to inajinki fadamun tai raurau da ido tace ni baccima zanyi yai murmuahi yanunamata ledar tatashi tareda daukan ledar saiyanxu hankalinshi yakai kan shigarta hakaramin kyau taiba nantake yaji Sha awarsa tamotsa yasa hannu.cikin wani irin yanayi ya....... [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page 2⃣1⃣ Na ummey matar manya Ina godiya sosai masoyana kunnunamin kauna sosai masu kirana da min test kan Allah yamaidani lafiya ina godiya Sosai cikin ikon Allah nadawo lafiya qlau Ina Alfahari dake Aisha zanfara ban manta dakeba Maryamcyy meenat Usman Ummu Salma yan haznur starts 👍👍👍👍👍Allah yabarmu tare hakama fan group din nurul kalbi fans ina ganin sakininku ina mika godiyata agareku matar manya fans group ina sonku sosai ina godiya Allah yabar kauna My Feenat abdullah ina maki fatan Alkairi da fatan dawowanki lafiya love u more😘😘😘😘😘😘🤞 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Cikin wani irin yanayi da Sha awa yasa hannu ya fisgota ai kuwa tafado jikinsa sai akirjinsa cikin soro da sangarta tace Ayya kirjina zai balle ido yatsuramata ganin hakinda yakecikine duk yawani susuce yasa tace ni sakeni bacci zanyi cikin wani irin voice mai wahalar gaske yace wayace kisakamin kaya ne cikin shagwaba da turobaki tace wane kayan ne naka hanunsa yakai kan damammen cikinta dayake hanunnasa nakusa da cikinta saiya Shafa cikinata cikin wani irin kasala yace wanan nakine aikuwa unaisa ta nutsu tace a a yace to wayace kisaka cikin shagwaba ta murguda baki tace nikacikani bacci nakeji yai murmushi yace aisaikin bani amsan tambayana tace nima bansaniba kawai nagansu ajikina aikuwa yace koh tadaga masa kai yace ai kam shikenan Bari nacire abuna tunda kema kawai kingansu ne yashiga kiciniyar ciremata Yar rigattata aikuwa unaisa tasoma kwalla tana bashi hakuri yadan dakata da abunda yake yace to gayamun tace banida kayanda zansane kuma ninagaji da daura towel kam ya tsurawa Dan karanim bakinta me siwar siya yace to ai kuwa dolene kidaura towel dimun zancire kayana cikin turo baki tace ai ai ai umm amm zancure da kaina yace to bisimilah cire tace kabarni gobe niyanxu bacci nakeji cikin zura hanunsa a kasan wandon ta yana shirin kamar zai sabule ai kuwa unaisa ta zura aguje murmushi yai sanan yajawo system dinsa yaci gaba da aikin da yake Unisa Na shiga dakin direct toilet tanufa tasakarwa kanta shower sanan tawanke wayancan kayan ta shanya sanan tazo taci abuncin ta kwanta sai barici chan cikin barcin takeji kira,ar karatun alkur,ani hankali.tassuko.agadon tafito tanufi inda takeji karatun unais ne zaune saman kafet yana karatun ta kuramai ido aranta tace mugu ta murguda baki kamar yana ganinta tadawo tai arwala itama tai sallah ananne taketa tunanin.gida tatunada yaronta arfat sai hawaye zarrrr xirrr hakadai harsafe.taji shiru gidan yai.sit ajkuwa.unaisa da tsoro jikinta yafara bari kamar mazari aikuwa tatashi taleka window saitaga.duk gidan Jami,an tsarone nantai ajiyan heart tashige toilet tai wanka tafito daure da towel direct gaban mirror taje ta taje kanta tabi ko,ina najikijta da mayuka da turarukan wurin masu kamshi da Dadi kai saye tanufi werdrop din taciro.wata jallabiyarsa datai mai kadan maibudaden kirji tasaka kalar pink CE haka wow wow wow mekaratu bansan tadda zan kotantama yanda unaisa tai kyau sosai taje toilet tadauko wayancan data wanke tafito falon ba kowa tawuce dakinsa yana kwance akan makeken bed dinsa cikin blanket hankali kwance taje ta hau gadon tasoma kiran shi ,,,nika tashi ga kayanka fa haka dai tadinga kiranshi can cikin bacci yaji anNisisikansa ya shareta ammma ina wanan rigimarta bazata barshiba gawanin irin kamshin datake duk yarikice kunsan halin mutumin yadda yake unausa kam bata fasa kiranshiba tana girgizashin kawai taji ya fisgota sai ajikinsa tafada kansa cikin blanket yarufesu yafara Shafa ta tako ina unaisa tarikice jikinta sai bariyake tana zaro ido duk ta rikice murya ashake tace nikasaken banas.... Kawai taji bakinsa cikin nata shafata yake cikin wani irin yanayi unaisa tsoro ya kanata kuma ai ita takawo kanta saida yai kissing dinta harya gaji sana. Yasaketa cikin kuka. Da rikicewa take cewa ayya yayana am am pls kai hakuri ni kabarni banaso ,,,,, numfashi yake saukewa ido ya tsuramata itakuwa baki taturo tana gunguni tanashin faramai siwa taga yasaka hannu zaijanyota aikuwa ta arta a @360 yajima akwance kafin yamike rike da mara yashiga toilet yai wanka yashirya cikin kananun kaya yafito falon kamar yadda yasaba fuskarnan kulum amurtuke yazauna kan Dinny saiga Yar aikin Sa synty tafito da sauri yace taje takiramasa wanan yarinyar tace tace takira unaisa suka fito tare fuskarnam babu walwala ko kadan yace ke yama sunanki ta murguda masa baki kalon da yaimatane yasa ta dawo hankalinta cikin rawar murya tace un un UNAISA yace what , synty kam tai murmushi tace wow perfect couple s unais & unaisa unais kam cikin bakin ciki yadakawa synty sawa cikin harshen turanci yace ubanwa yagayamiki unaisa ne sunanta eyye nonsense kawai sunanta (NAISA) kimaida hankalinki fa jikinta Na rawa tace OK sir sorry Sir👨‍🍳👩‍🍳 unaisa kam tsaye tai tana kalonshi yadaka ma synty sawa kiminshiru da bakinki kizubamin abunci kibacemin anan cikin sauri tazuba mai tazubawa unaisa adayan plet din tawuce da sauri yakali unaisa datai tsaye akansa yace kinga malama kibacemin akai idan bazaki zauna kick abuncinba kiwuce unaisa ta langobe kai tana duban tiles din gurin shikam abuncinsa kawai yakeci yaga bata ko motsaba yace bakiji abunda nacemaki bane kije kizauna walahi kikabari nakara maimaitawa hmmmm aikuwa taja kujera razauna amma taki cin abuncun taduke kanta tana wasa da yatsunta har yagama saitashi yaga abincin ta bata tababa yace matsonan batai musuba domin taga yada ran mazan take ayau yadauki sporn din yafara bata tanaci saida tayi dam sanan yabarta cikin daure face unaisa tace am am dama inason wayane yace,kiyime tace am inason nayi wata gidane yai murmushi yace kintaba ganin inda akai hakane aikeda gida sai wani lokacin cikin zubda kwallah tace ,,pls pls😥 kamaidani gidanmu Allah ni gida nakeso kumafa inada aure kumama harda yarona [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page. 2⃣2⃣ Na Ummy matar manya Ido ya tsuramata dajin furucinta domin shiyasan karyatake domin batayi mai yanayi ko kama dana matar aure ba yai murmushi ya yace well kice dai jaridan cin naku harya Sha hara haka yaiyi kyau yamike kawai yafita tanajin tashin motar Sa tamike tashiga ciki takuna TV tana kallo yau haka takejin son zaga gidan tatashi kuwa ta fito aikuwa.taga wani irin hasken rana da yaushe rabon taganshi tasa tafin hanu tatare ranar sann tashiga zaga gidan can taga wani karamin kofa aikuwa ta isa.taduba bakowa awurin nan tatura kofar kuma tabude kawai sai tasa kai taleka wajene tagani ashe Wata karamar kofar fita gidance takuwa zura aguje tadinga tafiya itakadai wurin shiru saichan taga wasu samari Su uku jajayen fata turawa suna ganinta suka biyota Kuwa domin sunason harka da yan Nigeria sosai unaisa ganin sun biyotane yasa tajuya zata koma amma ina tai kuskure domin kuwa sunriga da sun kamata tasoma ihu tana kuwa ta turjewa amma INA da sauri sukasakata a motor daidai da kawowar motar unais shidai kawai yaji ihun mace kuma yaga sunsakata amoto bai wani damuba Shiva.ruwansa da harkansu amma wata zuciyar ta shawar ceshi da yatafi yagani dai aikuwa Yabi bayansu cikin him in a saida sukai Yar tafiya kafin suka sami wani kangon gini da akeyi Na gidan mai sai suka tsaya suka fito da ita suka shiga ciki unais kam bakaramin kaduwa yaiba ganin naisa ce suka.dauko aikuwa cikin sauri Yabi bayansu shima yashiga kangon ganinsu yai tsaye suna cewa ta cire kayanta cikin arziki kafin sumata aikin karfi itakuwa tama kasa magana sai kuka take tana gugguya kai saiga unais ya shigo.aikuwa aguje unaisa tai bayansa ta rungumeshi abaya sukuwa suna ganin ogansu unais suka durkusa suna mai vada hakuri ko kala baiceba yana kalonsu aikuwa suka arce a guje yajuya gun unaisan ya balleta da mari saida taga taurari yaja hanunta yasata mota yashiga yaja saigida yai horn gate man yabude suka shiga nan yai waya yanason ganin Kowa duk ma,aikatan suka taru nan yadinga surfamasu masifa akan abakin aikinsu duk suka sake sakacin barin unaisa tafita suka dinga bada hakuri sanan yajata suka shiga ciki yaidakinsa da ita unaisa kam ganin yai dakinsa da itane yasa takara sakin wani marayab kuka domin tasan zataci kaniyar ta kan gado ya jefata sanan ya shiga zaro belt dinsa yanacewa ubanwa yace kifita gidanan eyye cikin rawar murya tace ayya yaunais pls kai.hakuri walahi bazan sake va yace karya kike zakisake ma tace Allah fa nace ayya kaifa uncle dinane fa yakara daga belt din ganin yadaga belt yana shiri dukanta yasa tai cikinsa tashige jikinsa duk ta cukun kumeshi duk ta kashemai jiki baimasaj belt din yafadiba cikin dasa shiyar murya yace to zaki karane cikin sha gwaba tace a a uncle Allah nibama zansake bude idona ba bare nakalle kofa harna fita murmushi yayi sanan yace naji tace ngd tasakeshi zata fita yace nabaki izinin tafiya ne tace umm umm ta langibe kai yace to dawo kizauna tace ayya pls uncle dina kai hakuri taso tavashi dariya amma tadake yace jeki aikuwa ta arta da gudu sai dakinta wanka tashiga tafito bakayan sawa gashi duk ta wanke towels dinta dole tasaka wanan rigar ta wanka tagito tana taje kanta taji anakiranta ta ajiye cum din tafito falon direct dakinsa tashiga domun ita harma tamanta rigan dake jikinta tanashiga taganshi zaune gefen bed tace gani ,,,dagowanda zai yaganta awani irin shiga aikuwa nan yaji sikan jikinshi natashi ya kafeta da ido yace miye wanan ajikinki yana nunata da yasa takali jikinta saiduk taji kunya ta sunkuyarda kai tana wasa da yatsunta ya suramata ido yana karemata kalo unaisa taji shirun taitawa tace am um gajifa kakirani cikin sauke wani irin ajiyan zuciya yacr,,,,aiba kurmane niba ko makaho ba ko Na tmvy ki kin kyaleni tace amm banida kayane shiyasa yace good shiyasa zaki saka wayanan taishiru yai wani guntun tsaki domin yasan idan taci gaba da tsayawa anan komima zai iya faruwa yace karbi key jeki mota.akoi kayanki kidauko aikuwa da Sauri takarbi key hartana hadawa da hanunsa nan yaji wani Iri had konyarsa tajuya zatafita yadakamata sawa tare da cewa kina haukanw zakifita haka aikuwa tashiga nutusawarta yace jeki dauko hijab kitafi taje tadauko sanan fita tadauko ledojo uku ne duk shake da kaya takawomai key taduka har kasa tanamai godiya kafin tawuce shikuwa kwantawa yai agadon yana kisima abubuwa aranshi da dare yafito falon dimin yim dinner yaga unaisa bata fito ba ya kwalamata kira Naisa,, Naisa,,, Naisa,,, Cikin magagin bacci tafito tana Hamma tazo gabanshi tace.gani.yakaleta Riga.da wando ne Na bacci suna cikin kayanda ya.tsiyamata yace kinci abunci ne tace ninakoshi yace tmbyki yani kinci tace a a yace to zauna taja kujera ta zauna yace dibi abuncin kici tadiba dayawa kuwa.domin gujewa masifarsa amma ita kanta rasan bataza iyacimye waba bayan yagama yadauki wayansa yana danawa itakuwa tanafaraci taga hankalinsa baya gunta kawai takwantar da kanta kam diny saibacci saida yagama danna wayarsa sanan hankalinsa yakai kanta aikuwa ya dakamata sawa tareda bugun Dinny din tatashi cikin gidima da soro tai tagataga tafada jikinsa tarukunkume shi sai bari take yai yai.ya banbareta jikinsa amma taki dole.yadauketa.sai bed room dinta ya kwantarda ita yashafeta da adu,a yafita asuba ta gari 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Gida Nigeria anyi anyi neman unaisa amma shiru.gashi.dady yahana kowa yasanarda unais mijinta boy arfat kam kulum kuka yake shi antyn shi shi akaishi momyn shi yakeso akaita rarrashinsa Dady kam kulum zasuyi waya da unais da momy da arfat dashima yanxu yai miss dadyn shi amma basu gayamaiba kulum sukai waya Dady zai shedawa unais ya aje wanan aikin achan yadawo suna bukatarsa kasarsa kusa dasu har ma hospital dinshi dayasa aginamai angama domin aikinsa na DR zaiyi idan yadawo zai ajiye aikin sport ,,,,shikan shi unais ma yanason yadawo Nigeria kuma kulum zaigayawa Dady insha Allah nanda 6 month zai dawo kwata kwata gida Nigeria karsu damu har sabon gidansama duka ankamala ginin saifatan dawowa lafiya. Jami,an saro kam basu fasaba Mukam saidai muce Allah ya nunamaku unaisa lpy Dasafe synty CE tashigo falon unais tagaidashi sanan ta duka tace dama sir ina Neman permition ne yace uhum inajinki tace E Dana Momy nane ba lafiya nakeson nadauki Hutu naje nayi jinyanta harzuwa time da zata ji sauki yace OK Allah yasawake yabata hutun yakuma cikata da kudade ba adadi tamai sallama zatafita yace takiramasa naisa tace to tafita Shikuwa yai murmushi domin yakara samin Wata hangar kara wahalar da ita yai murmushin mugunta daya tuna wani Abu kome yatuna oho sallamar tane yakase mashi tunani........... Muje zuwa masu karatu akace wasa farin girki Ina Mika gidiyata gareku sosai nasoya nurul kalbi By umeey matar manya halee nas lumancy baby 😘😘😘😘😘😘 Byeeee✋✋✋✋ 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Pls mata kawai domin ina samin complain gamasu cewa sunason min Mgn suna son number etc pls pls abunda yasa banason number Na yadunga yawo ko ina kamar shara pls kuma gashi anan zanrubuta banda kira duk na miji yakirani koya dauki number Na walahi duk namijin da yakirani banyafeba Allah ya isa ((((08131638664.......)))) @@@@ 2017?;:"* [10/25, 10:18 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyats))) Page 2⃣3⃣ Na Ummy matar manya Ina miki dumbim godiyata sosai ga masoyana masoya NURUL KALBI. Allah yabar kauna hakama yan nurul kalbi fans group banida kamarku ina godiya sosai Allah barmu tare Duban da nai dayanayinda muke kegabatomu Na sallah yasa naimaku wanan page din Na karshe zance saidai bayan salah sai munhadu bayan sallah Allah yanunamana lokaci lafiya 👍😅😅😅😅😅😅😘😘😘😘😘😘😘😘😘✋✋✋✋✋✋✋✋✋✋🐑 nagode Takaraso falon tace gani yace muje yatashi yafita tabi bayanshi zuwa babban falon sukai break fask saiga synty tafito tanajan troly taimasu salama tatafi bayan fitarta ne unaisa tadubeshi tace amm korarta Kaine kaiyadaga mata tace to SBD me yace haka naga dama cikin zubda kwalla tace nidai ancuceni walahi haka kawai kawai wacema nakejin motsinta agidan itama ankoreta ...uhum uhum kawai tasakamasa kuka nika maidata walahi ido ya truramata yace walahi ki hade kukan nan yamike tare da cewa biyoni balonsa yayada zango itama tashigo tazauna yai tamkar baigantaba wurin 5 mnt sanan tace ganifa tace ainaganki yatashi ya shiga bed room dinshi 10 mnt sanan yafito yazauna kan kujeranda ke pesing dinta yace inaso kibude kunenki da kyau kiji aikin ki dazan gayamiki daga yau duk wani aiki da kikasan synty keyi Agidanan to yadawo kanki kuma walahi kika yadda kika kuskure koda 1 ne zakigane kurenki unaisa kam tunda yafara gayamata take zubda kwallah yakaleta yai murmushin jin dadin kukanda yasata yace kinga inbakida abun fada ni inada wurin zuwa yamike yafita derect gidan wani abokinsa yawuce nagurin aikinsu dazaiyi aure anam suka hadu sukacigaba da shiryeshiryen bikin da yadda shagullan zasu kasance ,,,, ananne ma unais yace yadauki nauyin liyafar cin abunci agidansa da abokanan Angon da amaryar sunji Dadi sosai da karamcinda yanunamasu sai dare yadawo gidan lokacin unaisa na zaune akofar falon gidan yatarar da ita.yace mikike anan tace ni ni ni .... Haka kawai abar mutum zaune a gida shikadai yakaleta ya jige lebensa sanan yace to miza ayimiki tace nikawai bazan iyabane zaman gidan yace OK mar yaraba gefenta yawuce tabiyo shi suka shigo falon tace amm to ai.ga abuncin can kan Dinny yajuyo da kalonsa kanta yai murmushi yace wazaici ja gwagwalon yara ni yanuna kansa ni kike nufi zanci abuncin tab badaniba kam tace yo ai nafi wandama bai iya dafa ko ruwan zafiba sai cika baki kawai da karfi yajuyo aikuwa da gudu tai daki aguje shikuwa dakinsa ya wuce yai wanka sai bacci Da safe dayatashi wanka kawai yai yafita koma break baisaya yiba domun anajiransa zasiyi wani wasane a club dinsu unaisa likacin da tatashi tai wanka taje kicin tai break tazauna afalo takunna TV saitakarajin gidan yaimata shiru tatashi tashiga dakinsa tatura kofar ahankali tashiga amma wayam bakowa tawuce bed roam dinshi nanma shiru aikuwa nan takara rikicewa saikawai tafara kuka aiwanan muguntane haka kawai abar mutum agida bakowa haka tadinga kuka wiwa tazo akofam falon ta kwanta tana kukam har bacci yasaceta unais sai 7:46 pm sanan yadawo gidan kuma har lokacin unaisa nanan kwance akofan falon tana vacci da ruwan kwalla afuakarta daidai unais yakawo...... To masu karatu adaidai nan zandakata saikuma mun hadu bayan sallah zakuji cigaban wanan litafin Na NURUL KALBI Nagode sosai my fans Allah yakara zumunci da kaunar juna Ina muku barka da sallah fatan za,aci nama lafiya 2017 Bye ummeey matar manya 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:19 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( haaken zuciyata))) Page 2⃣4⃣ Na umyye matar manya Ina Muku barka da sallah fatan kunyi sallah lpy Allah ya nunamana Wata shekarar lafiya Yaji mutum a gabansa saiya duba kasan unaisa CE yagani kwance sai bacci take da alamar tayi abunda tasaba wato kukan cak yasa hanunusa ya dauketa yai dakinsa da ita ya kwantar da ita a gado.tube yashiga wanka Yajima sosai kafin yafito daure da.towel daidai lokacin unaisa ta tashi.lokacin aka dauke wuta duhu ya mamaye dakin baiwani damuba yaje.gaban mirror yakimsa ya feshe jikinsa da turare saiyadinga jin kamar sheshsheka ana.kuka yajuyo da kalonsa unaisa kam takara kaima kuka take haikam kamar me tanakiran , ayya uncle ni ina tsoro uhum uhumm ayya ammy na wayyo uncle kana ina kardai baidawo ba nahiga uku.ni unaisa unais ya tsaya yanakalonta yadda take shagwaba da tsoron tsiya yai murmushi domin shi abun dariyama ya bashi walahi ahankali ya karaso yahau gadon unaisa kam batamasan anyiba sai kukanta take tana sambatu rungumeta yai tare da huramata iska akune yanadan bubuga bayanta cikin rarraahi yace,,, is OK my naisa stop craying OK unaisa kam ihu tasaka tareda turjewa domin harga Allah bata dauka unais bane unais kam riketa yai gab yana huramata iska akunne yace naisa ninefa uncle ko bakigane bane sai alokacin tadena kukan.saikuma tasoma zunburo baki cikin shagwaba ni haka kawai a bar mutum shikadai awanan gidan ni walahi bazan iyaba sai matsifa takemai ni ni walahi gidanmu gurin ammy Na nakes.....baibari ta idaba yaman bakinsa da NATA kissing dinta yake kamar yasami sweet unaisa kam sai tureshi take.amma ina saida yagaji Dan.kanshi yabarta.dukansu maida numfashi.sukeyi. cikin zuhda kwalla tace mugu kawai yamike tarecewa Bari nasaka tufafina asanan zaki gane mugu ne yafito falon shi.domin shiryawa unaisa tasaka kuka ni kace atada gen walahi tsoro nakeji ta dameshi da kukan yace naji shikawai kikeso tadaga masa kai yace,,to kimin shiru yadauki wayarsa yakira nantaga yajuye harshe yana magana da yaren garin baikarasa ajiye wayanba saiga wuta ko,ina ya haska yakuwa nufeta.gadan gadan yanacewa sake maimaita abumda kikafada dazun unaisa duk ta tsorata tunkafin ma yakaraso sai zaro ido yakeyi.yace waye mugu aikuwa yasa hannu zai capkota ta ruga.a guje sai dakinta ta kulle taje tai wanka tashirya cikin wata nighty sunacikin kayanda yakawo mata tafeshe jikinta da turare taji yana kwalomata kira da sauri tafita taje tace gani am am.abumci ne zankawoma yakaleta yaharareta wazaici ja gwagwalonki kinga malama wuce ki gyaramin bed room dina sum sum tawuce bed room din bayan tagama gyarsmasa ta kwanta abunta tace Allah anan zan kwanta saidai kai ka kwanta a falo ni tsoro dama nakeji awancan dakin takwanta kuwa sai bacci unais kam sai 12:24 pm yashigo bed room dim ananne yaci karo da unaisa kwance tana bacci abunta yaje direct yatadata tsaye ya ajiyeta ama ina batama San.anyi.ba kawai yaga takoma luuuuu tafada bed taci gaba da bacinta tsaki yai Dole yahau gadon yaja masu bargo yarufesu aikuwa unaisa dajin kamar dumin jikun mutum akusa da ita saikawai tashige jikinsa tadinga nukurkusansa ta doramai cinyarta a kafarsa tatura kanta a kirjinsa tazagayo hanayenta a bayansa duk unais yabi da yarikice shigani yake muguntane unaisa kemasa amma ita harga Allah bacinta takeyi ahakadai unais yaga gari ya waye yatashi ya shiga toilet yai wanka yazo yatadata yace taje tai sallah yafice falo anan yai sallah yafara karatun alkur,ani sai 7:46 am yagama duk askar dinsa yashiga bed room din tana kwance tana bacci ido ya tsuramata domin yaji wani alokacimda yana falo yaji kira,ar ta tana karatun alkur,ani yai murmushi yaje ya,ajiye kur,anin sanan yahau gadon yatasheta zaune tawani langwabe kai tafada kirjinshi nikabarni yace naisa fita zanyi da saurifa ayau ayaune ake auren Mr joy kuma yaune bikin tashi unwa nakeji kihadamin break fast da sauri pls tasauko saman gadon tace niban iyabafa ban iya komai ba yakaleta gefen ido yasan ramawane tai tunda yafada bazaici jagwagwalo ba yace kinsan Allah walahi idan baki tashi kika shiga cikin ba zaki gane kurenki yamike yanufeta aikuwa da gudu tai waje tashiga kicin din arish da kwai tasoya tai tosting bread tadafa masa tea dataji kayan kamshi tajera a Dinny tashiga dakinta tai wanka tashirya sap cikin wasu English weas masu kyau sanan tawuce dakinsa tanata zuba kamshi da salama tashigo sanye da sweat black taganshi yana tsaye gaban mirror yana gyara rigarsa cikin takunta ko,ina jikinta motsi yake taje gabansa ido suka tsuawa juna na minti 5 kafin tawani lumshe ido tabude tace my uncle kai kyau sosai yace Allah koh tace E man yace to ai kin fini ma sosai my beauty naisa Na tace ni ni fa unaisa sunaa..kafintagama fada yace no my naisa muje kibani break din natafi saikirana ake tabi bayanshi suka fito taresuka nufi Dinny tazubamasa tunkafin yakai baki kamshi yai masa maraba yakaleta taduke kanta tana kalon kasa yace beauty bazajiyi break din bane tace nibanajin yunwa yace walahi.saikin ci zonan ba musu tazo yaja kujera tazauna yasoma bata tanaci saikuma tace a a kawo spoon din tunda kana sauri anajiranka yakuwa sakar mata tasoma bashi yanaci har suka gama yamike tarakashi suna tafiya suna karasowa bakin kofar yace inazaki tace inason ganin wajene tace INA ahakam yanunata da yatsa yace karki kuskura kin San yadda kikai kuwa yakara yimata kalon kurula yakauda kai yace karnagani ko naji kinfito compound dinan ninatafi tace am am yau kam da yaushe zakadawo domin nifa ina tsoro tafada tareda turo baki yace saigobe zandawo ta zaro ido tace a...bakinsa ya hada danata yadinga kissing dinta yadago yasakarmata pick a goshi yai murshi yacce beauty 👋🏻 tanagani bodyguard suka bude mass motor yashiga driver yaja sukabata iska Beauty kam takoma ciki takuna TV.tana kallo har bacci tadauketa.sai 4:56 tatashi tai wanka ta sallah takada tea tasha takoma baccinta.......... Nagode sosai my fans ina godiya By ummey matar manya haleee nasss babyeee 👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:19 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) 2⃣5⃣ Na ummyee matar manya Nasadaukar da wanan page din ga yan nurul kalbi fans group walahi ina alfahari da ku sosai.Allah yabar zumunci bazan manta da kuba Feenat abdulahi Meeenat Meenat Usman Maman Yusuf Mom twins eashat Hajja fateee Fateeema....... Daduk sauran masoya nurul kalbi ina alfahari da Ku nagode sosai Allah yabar zumunci Unais baidawo gidaba aranar sai 9:23 pm Na kasar sanan ya shigo yatarar da unaisa Na bacci direct dakinsa yawuce yai wanka yashirya cikin wata riga wace ta tsaya iya guiwarsa yafito falon direct dinnu yanufa baitararda komaibs ya juyo laketa ya girgiza kai kawai yai murmushi yadauki plaks da cups biyu.yadawo falon ya zauna yahada.masu tea mai kauri yazauna kusa da ita yana kurban tea yana kallo.ba,afi minti 2 dazamnsaba tafarka aiko taganshi zaune kusa da ita ya murza ido sanan ta tashi zaune yajuyo.da kalonsa gurinta yace beauty kintashi ta turomasa karamin bakinta tare da yin wani irim mika maitafiyarda imam lafiyayen namiji ido ya kafeta da shi kafin yace zo kisha.tea nasan kinji yunwa amma sbd sangarta baxaki iya dafa ko indomy kiciba koh taturo baki cikin shagwaba tace ni ni fa nagaji haka kawai.kakori wacan matar nikuma abarni nikadai agida Allah tafiya Na zanyi koyaushe bikin wanan akeyi kulum zakafita kabarni nikadai ni ni ni.... Kawai saita samai kukan shagwaba tana wani irnin sheshsheka jawota jikinsa yai yana dam bubuga bayanta cikin rarrashi yace my beauty shiknn nadaina kinji bazan sake fita na barki aikinga yanxu shiknn angama bikin joy yau andaura masu aure gobe za ayi lunch jibi kuma akai amarya tace kenan koma goben zaka je yace a a ai anan gidan za ayi lunch din kinga zoki Sha tea karya huce dakansa yadinga bata tana kurba har.ya kare sanan yace mata kinga annan za,ayi lunch Dan haka kece zakiyi abuncin ta waro 👀👀 nikuma yace E taca bazsnyiba haka kawai adauko mutum agaban iyayensa sanan kuma amaidashi bora to walahi baxaiyu ba yace zaiyu domin walahi saikinyi ai kam Dan ma kinga naimaki sanyi ne ko ai wayanan duk yana cikin dutyn aikinki domin furnish dinki nadaukoki nai akan aikinda kika aikata min ta murguda masa baki 😏nifa ban iyaba yace ai SBD nasan baki iyaba ne shiyasa nace kezakiyi ko kinmanta kowaye yai break fast da safe kuma walahi inaso otel zan yi ordering komai amma sabida ki aikatu shiyasa Na kawo komai nan gidan ki gyara gurin kijere komai atsari idan angama kuma anbata ki gyara cikin zubar kwalla ta girgiza masa kai tace walahi wanan abun mugun tane kuma walahi mugunta ba kyau kuma ni ni baniyaba yai murmushi yace kinga aikin fa bamai wahala bane kajine kawai zaki soya fa ta murguda masa baki yace oya muje mota akoi kajin da drinks da za,a jera tana gaba yana baya harsuka karasa gurin motocin yajefamata key taje gurin cabewa amma key yafadi takaleshi ta harareshi taduka tadauko tabude but din motar ihu tabuga tare da Salle tawani rugungumeshi tanata ihu duk yarikice yana tambayarta minene, cikin sheshekar kuka takecewa,walahi wanan muguntane ni walahi bazan iyaba yo dubifa duk tulun walan aikin ace mutum daya nezai sai alokacin yalura da abunda takewa ihum.yace kinga dauko wanan robar kidinga zubawa kina kaiwa takaraso gurin motar kajine manya manya gyarari dimin soyawa kawai za ayi tasoma dauka tanajefa robar kuma tana kirgawa 12345... Tasaka guda 5 arobar tadauka zata kai ciki tana rafiya tana nishi kawai saiganin naisa yayi kasa tafadi zaune tanats nishi saida futa sanan tatashi tadauka tashiga dashi ciki direct kichin tanufa tajera afrige sanan tadawo tasake saka guda 5 arobar zata.dauka yace um um fa my naisa ai wanan yai kadan yakara wasu guda 5 10 kenan yace OYA dauka ta xaro ido tace ai kam nibazan iya dauka ba yace aikuwa kezaki dauka zonan cikin fushi taduka tadauka tafara tafiya da kyar tananishi habawa saiga naisa kasa tafadi tadinga nishi Saida tahuta sanan tatashi tana karabawa gaba ma tasake faduwa tatashi tazo kofan shiga falo ma tafadi sanan tashiha ciki tundazun unais keta ma naisa dariya domin yaraina karfinta yarinya fiyau da ita kace babyn roba ahakadai naisa tadinga jidar kajij tana kaiwa tana kirgawa hartagama kajin guda 50 ne takuwa jera drink's afrige aikuwa sbd gajiya tama Gaza tafiya likacin da takai Na karshe tadawo kafa tace ina domin kuwa unaisa takasa tafiya cak unais yadagata sukai ciki direct dakinsa yawuce sanan yadireta kan gado ita kuwa sai maida numfashi take ahankali ta tashi tawuje dakinta tai wanka tashirya cikin Wata rigar bacci me igiyoyi ko INA tai fakin gashinta tadinga zuba turate kafin tafito tawuce dakinsa lokacin yana game a laptop💻⌨ ido ya kafeta da shi yace zonan direct tazo gurim da yake yajata yazaunar da ita kujeran da yake zauje suna kusa da juna yace kinsan gobe da sauri zaki tashi koh taturo baki tace nibashiba gida nakeson magana da ammy Na yakaleta yace SBD me tace nai missing mijina kuma da yarona kuma naiwa mijina alkawarin zan kiyayemasa kaina cikin wani irin yanayi yace wane irin miji kenan domin n ba imassan bakida aure tace E amma inada Wanda xan aura yai murmushi yace Allah yasa kam domin baizama dole kikoma mass yarda yakezato ba ta murguda masa baki tace ni Insha Allah bawani abuma da zaifaru tajawo laptop dijsa acigaba da da game ido yakafeta dasu yana wani nazari a ranshi kafin ya tashi yashiga toilet kodama yaFito tai bacci yadauketa ya gyara mata kwanciya yarufe ko ina ya kwanta Asuba ta gari Tumda asuba kamar yadda tassaba karatun shine Kawai takeji yanaFalo bayan tai salah tai karatu shikuw.haryagMa ya jima da komawa bacci direct kicin tanufa tafida kajin tafara aikin kajin soyawa kawai Zatayi tadauko Ashana amma bakomi fanko kawai ne takare dole taje tagayamasa yana cikin blanket tana zuwa tayaye blanket din ta hau gadon tana jijjigashi uncle uncle katashi jikawai tai ya tusgota tafada kirjinsa ya radamata akunne yayade yarinyar uncle dintata turo baki tace ni Banga matches ba yace kije akoi kan drower kicun din tace O O niban gantaba fa yace O O kijedai kiduba babyn uncle bacci unclenki kejifa tamike tasoma tajawomasa hannu nikashi muje bayadda ya iya da ita domin yasan halin kayarsa babarinsa zatai yai bacinan ba......... Ina godiya sosai masoyana Allah yabar kauna by matar manya haleeenasss Babyyy 👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:19 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page. 2⃣6⃣ Na ummeyy matar manya Matar manya fans.group wanan group din ina alfahari da Ku sosai domin kunmafi karfin saina sako sunnku SBD kauna nagode nagode Allah kara dankon zumunci❤❤ And pls needed your prayer pls Suna Shiga kicin din yanunamata saman kantar yace taje tadauko takuwa dinga Salle amma ina ko hanunta bai kaiba murmushi yayi tare da girgiza kai yashigo yasa hannu yadauko amma ita bata sadudaba tasake Salle zata dauko aikuwa raahin Sani tafadamasa ajiki babu zato dukansu sukai kasa ragwab cikin jin zafin bigeshi da tai yace oo waike wanan yarinyar baxaki taba zama kurum bane yayi maki kyau yatadata ajikinsa sanan ya tashi yawuce dakinsa itakuwa ta hau aiki tajima sosai domin sai 12:00 tagama gashi 12:30 am ne za afara taron cikin sauri ta gyara gidan ko,ina tajera abuncin da drinks sanan taje dakinta tai wanka tashirya cikin wata doguwan Riga tadan yi tityn dinta tai kyau sosai dukda batai make up ba powder kawai tashafa anma tai bala,en kyau tafito Shu,wa das da ita tana cikin fesa turarene taji kiran oga unais bawasa da sauri tafito kafeta yai da ido domin batataba yimasa kyau irin Na yauba wow masha Allah yafada aranshi takaraso tace gani sai asanan nasuwarshi tadawo yai gyaran murya tace dama gete man din gidanam ne tafiyan gaggawa tasameshi kuma gashi ba kowa agidanan duk security s sun fita Dan haka kije kiyi tsaron gete dinan duk Wanda yazo kibudemasa yashigo unaisa cikin muryar kuka da takaici tace am am kananufin nice zanyi tsaron gate din ,,, E kece zakiyi yafada cikin murmushin mugunta ai duk yana cikin aikin funishmet dinki cikin kuka tace Allah.walahi niban iyaba ya dallamata harara yace kinga karki batawa kanki lokaci kiwuce yanunamata kofa aidajin haka gate man din yace yafasa tafiyar dimin ina wanam yarinyar zata iya tura wanan shirgegen uban gate din unais kam cewa shikenn tunda kafasa Kaje kaxauna kawai kayi kalon aiki domij itace dai da kanta zatai idan kuma karikamata walahi walahi abakin aikinka duk da turancine suke wanam maganar bayanda zai dole sukaje wajen suka zauna abencin megadin suna zama kuwa saiga hon andana masu saida unaisa tarikice unais kuma yama saman upcheas yana kalon duk abunda kefaruwa sai dariya yake unaisa tataahi da sauri taje wajen tura gate amma tagaza gashikuwa wanan mutumin sai horn yaketayi da sauri megadin yataso domin taimakamata amma INA kafin ya karaso unais yadaka mai sawa tareda mai gargafi dole Yakoma ya zauna da kyar da kyar unaisa ta iya tura gate din yabude mutum yashigo tanata maida numfashi aikuwa taki rufe gate din tabarshi haka bude duk Wanda zaishiga basai tasake Shan. Wahala ba tazo tazauna sukadinga fira da megadi yace tai dubara da tabar gate bude yace kinyu kokari mace da tura gate tace yo baba badoleba ne ranarfa walahi wanke mota yasani kaduba fa duk security s dinda ke gidanan shime gadin dariyama abun yabashi tsakaninki da oga unaisa taci gaba da cewa nikuma najikata ciki da jawe da kunfa nace ban iyabane aidole yasa akai ta gurin wanke suka dinga dariya suna firansu Agida Nigeria kuma kullum ammy cikin kukatake Su Anty sa,a da antydija sunazuwa akai akai arfat kam tadawo gurin ammy dimin yanaaon ganin momyn shi shine ma kedebewa ammy kewa itakuwa Anty Sa,a tawuce umrah dimin yin adu,at Allah Yabaiyanar masu da unaisa Momy da Dady ma suna cikin damuwa kuma sunki gayawa mijinta To masu karatu mumadai saidai muche Allah yanunamana naisa Ameeen 😅😅😅 American sukuwa su unais suna ciki suna suna lunch dinsu cikin farin ciki da abokan ango da Na amarya da kuma amarya da ango dama Su hakane al,adarsu saidai da akoi Wata yarinya Nancy tana matukar son unais kamar ranta kuma hankalinta ya taahi sosai lokacinda taga unaisa a bakin gate shikuwa unais baikosan tanayiba unais ne yamike cikin tafiyarsa ta kasaita ya isa bakin window ya kwalawa naisa kira yadawo ya zauna saikuwa gata taahi go dakin cikin tafiyarta medaukar hankali ko ina ajikinta rawa yake takaraso cikin murmushi da fara,a tagaisa da Su cikin turanci da amaryar da angom sun kuwa ji dadi kuma sun yaba da hankalin naisa nantake sukaji sunasonta takaso kujerar da unais ke zaune tazagayo hannayenta wuyanshi ta kai bakinta daidai kunensa ta rada masa gani uncle unais kam da mamaki yacikashi tum lokacin da take gaisawa da Su bare datai mai wanan radar akunne said a duk tsikar jikinsa tatashi yace am tace Shiiiiii bari nai serving din ka koh yadaga mata kai kawai domin duk jikinsa ya mutu takuwa yi serving dimsa sukuwa dukansu sun lura da halinda suke ciki kawai sai suka kwashe da dariya suna wow wow perpet couples suna tafi sai asanam unaisa ta lura da halinda wanam Nancy take ciki domin kuwa tsaki taja tare da Harar unaisa. Owooo unaisa tafada wato sonshi take nikuwa tadauka masoyane da shi shiyasa tadauki karam sana tadoramin yo ke inbanda jaraba mizakiyi da wanan uban mugayen ai kuwa da kinsauke koma minene kikeji domun ni da mijina agida walahi amma tunda iskancine takamarki zakiga kissa yanxunan ,,,,kawai sai unaisa ta marairaice cikin turanci tace wai hakane my uncle abunda sukafada nikace inajin kunya sukuwa suka sakeyin dariya sukace soyayyarku daban ne unais kam murmushi yayi yajuyo yakali naisa yace wai hakane my beauty tace E man tareda daga masa kanta duk cikin turanci suke maganar cikin kissa tajuyo takali nanncy da tacika fashewa kawai yarage tai dariya suka komayi da tafi sanan suka soma cin abunci kajin da kuma drinks bayan sun gamane akafara daukar photo Na da cemerory da wayoyi anata dauka Su unais da beauty ma sunsha pic dayawa ba adadi da style daban daban sai 6:00 pm sanan taron yafara watsewa suka soma tafiya dukansu sun fito gate din sukai sallama da Su suka wuce bayan kowane ya kama gabansa unais ya kalli beauty da ke tsaye yakaraso kusa da ita yace my beauty je ki rufe gate din ai koh cikin zaro ido tajuyo da kalon ta kanshi tace cikin muryar kuka tace uncle hatda yanxu ma nizan rufe cikin dage gira yace well kekika bude Dan haka kezaki rufe kinga my beauty kiyi sauri kizo inajiranki aciki koh yai murmushi tare da sakar Mata pick agoshi itakuwa tatafi gurin rufewa tana gunguni mugu kawai yo wai ita wacen hartaga abunso wanan mugun walahi Na tausaya mata kal tadinga murguda baki kamar tana gabansa shikuwa duk abunda take yana ganinta yana tsaye yanajiranta yaga yanda zata rufe gate din tana karasowa tasoma kici kici da gate din sai nishi take da kyar tasamu tasoma turashi shikuwa unais sai murmushin mugunta da keta yake mata daidai da takai karshen datse gate din tadatse da hanunta an an ta kwala Wata irin razananniyar kara agurin didai dajuyowar unais dimin harya juya zai shiga gida da gudu yajuyi dimin ganin abunda kefaruwa unaisa tai luuuuuuuuu zata fadi dasauri yakaraso yarungumeta tafada cikin shi hanunta sai jini ne kezuba daidai kawowar megadi yace subhanalah to ai yallabai bata numfashi cikin razana unais yadago tasuma 😳😳😳😳😲😲😨😨 Eyyya my naisa By ummeyy matar manya halee nass 👋🏻👋🏻👋🏻byeeeeeeeee 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:20 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI (((Hasken zuciyata))) Page 2⃣7⃣ Na Ummy matar manya Pls my readers I neeed your prayer for my exam pls kutayani da adu,a Cak unais yadauketa yai cikin gidan da ita akan gado sanan yadauko first AID box yazo ya zauna agadon yafauko Goran faro me sanyi SBD mugunta yadinga tsiyayamata ita afuska afirgice ta taahi da kuka tamike tahau jikinsa duk ta shige jikinshi tana kuka SBD zafin da hanunta kemata dayalura yadda duk tarikice sai ya Dora kanta kan.jinyarsa yarike hanun yafara dubata cikin kuka tace ayya uncle banaso nikadaina tabamin ciwo cikin tsuke fuska.yace zan mareki fa ki nutsu nadubaki mana kinji koh yasoma dubata yanamata dresing wurin itakuwa sai.aheshsheka kuka take tana jajjaye hanunta ashhhhhh ashhh ahhhh kawai take.masa har ransa yakejin sheshekan kukanta jiyake tamkar ciwon.yadawo jikinsa SBD gani yake shine sanadin wanan ciwon nata gashi tanakara.kashe masa jiki da wanan ashshh din takefada ahhhhhhhh tace tareda cumuimuye mai jiki yace is OK angama me shegen.rakin tsiya sai ajiyan zuciya take saukewa yace my beauty ya akayi ne to kikaji wanan ciwon ne cikin turo Dan karamin bakinta tace yoo bakaibane kace dole saini zan rufe gate ba kuma uncle gate dim yanada nauyi fa tafada kamar zata kuka shikuwa sai rarrashinta yake da dai yaga taki tadena mita da rigima saikawai yahadata da alurar bacci sanan tai bacci yakuna mata AC sanan yashiga toilet yai wanka ya fito yashirya sanan ya kwanta yajawo laptop dinsa Nigeria kuwa arfat neketa rigima yanason magana da dadynshi Dady kuwa yace yabari idan yashirya zai kiramai shi driver yanajiransa amma ina dole Dady yajawo wayarsa yakira son dinshi 9:46 am nigeria 7 :34 am Na American alokacin dady yakira lokacim unais suna bacci yaji ringing wayar shi Sam yamanta bai kashe.wayar lokacim da zai kwanta ba cikin.muryar.bacci yadaga yace assalama alaikum my.Dady sosai Dady.yaji.Dadi.dajin wanan.sallamar.yasan.yaronsa baimanta gidaba.cikin farinciki suka.gaisa da.Dan.taba.fira sanan arfat yakarba anan suka Sha fira da boy dinsa kafin sukai sallama yakashe wayar Ido yatsurawa unaisa daketa faman.baccinta ahankali ya dago hanun nata yagani ciwon.vai tashiba amma yasan saboda raki irin Na unaisa tana tashi zata fara zuba sakalci yamike yashiga toilet domin yai.wanka bayan yafito ya shirya cikin kananun kaya masu shegen kyau da tsada alokacin ne unaisa tafarka takuwa tsuramasa ido tana kalon sa domin ya kyau sosai aranta take fadin amma ba halin kirki mugu kawai maganarsa CE tadawo da ita yace kin wani kafeni da shegun idanunki kamar Na mujiya kitashi kije kiyi wanka kizo ki karya kisha magani cikim gunguni tatashi tafita dakin direct dakinta tashiga toilet dimta domin yin wankan hankalinnta kwance takeyin wankan tagoga kunfa ko ina jikinta kamar ance tadago kanta aikuwa taga wani irin kwaro bakikirin a bangon toilet din cikin gidima da gigicewa tajawo towel tadaura tafito aguje saidakim unais yana kwance kawai yaji tafado kansa tana kuka wayyo Allah Na uncle zai cijeni kaboyeni kaboyeni uncle cikin wani iron yanayi.domim tunda yaganta daga ita sai towel yarikice duk wani irin yanayi cikin kasalalliyar murya yace ooo my beauty minene jibi yadda kikafito kina haukane taturo baki cikin shagwaba tace yooo ba ina wankane ba naga sneak a toilet Na yace sneak kuma tace E yace muje naga tazaro ido waceni walahi baxan jeba Dhaka kawai baikulataba yawuce domin yagani itakuwa tashiga toilet dinshi takarasa wankan tafito tasameshi zaune yadubeta ya kawar da kai domin har yanxu towel netasake daurawa kuma iya cinya taje tazauna kusa daahi tace am am uncle kaganshi koh yace walahi kikiyayeni idan iskancinki ya tashi saiki komawa mutane tsirara koh cikin turo baki tace yoo ba wanka naiba yace tojeki kishirya tazaro ido tace ina Allah ni tsoro nakeji bazan iya Shiva dakiba yai yai amma taki dole yataahi yadauketa cak yafito da ita saidakin ta yadireta kan gado yajuya yafito yarufe dakin yanaji tanata kuka da mita hartadaina tashirya cikin riga da sket pink colour tai kyau sosai sai kamshi take tafito babban falon tasameshi yana zaune yana shan tea tazo tazauna kusa da shi ko kallon ta baiba tahada tea itama tanasha bayan yagama yamike tareda karasowa gurin ta rike da magani a hanunsa da Goran faro yace oyaa my beauty magani tai kicin kicin da fuska uncle kasan banaso fa yakara daure fuska tare da dago fuskan ta yace oya bude bakin batai gardama ba tabude domin taga yadda yakoma unais dinsa yabata maganin tasha sanan yace zanfita xanje wani gurin da akoi abunda kike bukata tagirgiza kai yace OK tamike tabiyo shi harbakin kofa kafin yace my naisa nanma ya isa yamata pick agoshi yace sainadawo kikula da kanki sosai kinga bakida lpy vanda kuriniya yajuya yashiga moto yaransa ma suka Shiva subar gurin da yamma misalin karfe 4:12 pm unaisa tasoma jin alamun bakonata nawata yana kokarin kawo mata ziyara cikin taahim hankali da rikicewa domin tasan yadda yakemata badadadi ba sanu sanu marar take murdamata take tasoma murkususu agirin.sai zufa ke karyo mata tanata salati tana dafe marar saikawai tasaki wani irin kuka metsuma zuciya daidai lokacin unais yashigo gidan ganin ta kwamce kan carpet yakaraso yakafeta da ido yana kisima Abu aranshi ahankali taduka kusa da. Kanta yace my beauty miyasame ki aiko da jin muryar shi kawai tafada jikin shi cikin rawar jiki jikinta sai bari yake tana dafe Mara yace miyasame ki ne cikin kuka dasashi shiyar murya tace wayyo Allah Na cikina uncle marana zai Balle cikin rashin fahim ta yace kamarya kinga yimim bayani yards zan gane aikam yakarasa tasaki wani irin kara tare Sa dafe marar tasume agurim daukanta yai yakaita dakinsa sakan gado ya ajiyeta yashafa mata ruwa afuska tafarka cukin kuka takankameshi tana wayo Allah zan mutu yace kinga my beauty ki nutsu kigayan mike damunki mike miki ciwo cikin kuka ta CE marana da cikina uncle kamar zai tsage cikin muryan tausayi tai mgnr cikin hikima yace ayya my naisa tun yaushe yakemaki ciwo tace da yamma ne yace dama yanamiki irin haka ne tace E duk months yadaga kansa sanan yace da akoi maganin da kikesha idan yanamiki ciwo cikin galabaita tace ahhh ahhh aranshi yace sai shegen rakin tsiya yace aikam alura zanmiki cikim tsoro dazaro ido tace ayya uncle banaso karkamin walahi.da ciwo nibanaso duk tawami birkice masa yamike tareda cewa aikam.dole sainamiki allura kuma.wlh kimin shiru kuma namiki uku daya akunan nan dabayajin Mgn daya a ido daya a hanci cikin gidima tace ayya uncle to kaimim 1. Kawai ma bazan yi kukaba cikin ranshi yana murmushim rashin wayo irin Na naisa yahada alurar sanan yahau gadon aikiwa tamike tanason tagudu amma ya capkota tarike duka hajayenta tadora fuskanta kan kafadarsa saiyai kamar zata rungume sane sai shesheka take ahankali yadora alurar kan mazaunam ta yadinga zubemata ruwan itakuwa yanasoka mata sirinjin tasoma kiran washhh uncle zafi kaman ahankali tawani rungumeshi sai ajiyan zuciya take kawai saita sabura tasoma kukayace minene kuma tace Allah uncle yanazuwa yaceminene yace am am sawa yadaka mata yace bazaki min Mgn bane cikin jin kunya tace am period ne ,period yakara kaikaitawa yana kalonta Sama da kasa kamar meson yanin wani Abu Kawai sai ya tabe bakin yace to mezan miki tace banida wani auduga ananne karamin tsaki yaja sanan yajuya yafita itakuwa tashiga toilet domin tasoma jin dumin Sa yasoma saukowa ahankali tasoma wanka taji shigowan shi tare da komkoso kofar ahankali tadaura towel tafito cikin sadda kanta kasa tsaki yayi tareda jefamata pad din yai tsaki yace bacemin dagani kina wani sunne kai Na munafurci yajuya rashiga toilet tashirya kanta tafito tawuce dakunta tasaka wani riga da wando Na bacci tasha turaruka. Sanan tafito tazo dakin shi kusadashi sosai tazo taxauna cikin shagwaha tace uncle yunwa nakeji baikaleta ba yace ga flask kusa dake kihada tea kisha cikin shagwaba tace uncle kasanhannuna fa girgiza kai kawai yayi yahada mai kauri yadinga bata tanasha har takoshi sanam takwanta Saman cinyarsa shikuwa ahankali ya rumtse idon shi yabude sanan yadaga riganta yasaka hanumsa amarar ta yanadan murzawa itakuwa naisa saitaji wani irinsanyi da Dadi awurin tarage Jim zafin da take shikuwa ganin tadan saki jikin ta tanajin dadin gurin ahankali tadora hanunta saman nasa takara dafe gurin sosai cikin yarin ta irin ta ta tace ahhh uncle Dadi yace yadaina zafin tace E my beauty kincika son zaki da yawa koh bata amsa ba sai lumshe ido take wayarsa tai Kara yaduba time 9:38pm yadaga wayar abokinsane joie Wanda yai aure suka gaisa anan yake tmbyr naisa yajuyo yadubeta talumshe ido Lamar mai bacci hanunsa nakan mararta yakara murza marar tabude ido suka hada ido yasakar mata murmushi nsa mesada Wanda itama taibmamaki Ashe yana murmushi itama tai murmushi tace uncle yace shiii yadora yasan shi kan lebenta join yana gaidake tace ina amsawa yaci gaba da magana da join din suna cikin magana taji yace kamarya de hmmmmm Mr man karfi kanunamata kenan a a to bakasan budurwa bace miyasa kaga kawai kajiwa yarinya ciwo ba habadai kaimafa kasani ba karfin guda ba yo idan tai gardama basai kararrashe ta ai dolene kam zubar jini taganka hariji man yai dariya e yarinya ta tsorata tagan kana kokarin kashe boos kota halin yaya hmmmm wai my beauty kake nufi yajuyo yadubi unaisa da tun dazun tai mutuwan kwance😂 yai murmushi yace wanan ba ruwanka baby yarimyace sosai kaima kanka kasan za asha fama hhh Allah koh kaide kawai ayi Sha ani Allah yakai damo ga harawa kobaiciha yayi birgima da abarsa hakadai sukadinga fira Wanda gaba daya hankalin unaisa baya kanta jikinta sai bari yake ga hannun Sa dake Kan mararta shikuwa yana hankalce da ita duk yadda tasure tasorata da yada jikinta kerawa yai murmushi sukaci gaba da wayarsu yace to shknnn kagaida amarya da jiki saina shigo gurin gasa amaryar sukai dariya ammashi unais saidai yai murmushi SBD Miskilanci OK zanturoma sunan magungunan da zakasiya mata hmmm OK sukai sallama ya kashe wayar ganim kamar naisa tasoma bacci kawai sai yadauketa cak yai bed room da ita naisa kam kukane kawai bai kwace Mataba yadorata a bed....... eyyyya my friend naisa karki bani kumya ki daure karki tsorata🙈 Byeee ummeeyyy baby matar manya Haleee nass Byeeebyeeeeee👋🏻👋🏻 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:20 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI (((Hasken zuciyata))) Page 2⃣8⃣ Na Ummy matar manya Unaisa duk tarikice jikinta sai bari yake unais ya lura da hakan saikawai yai murmushi yace ba bacci.kikeba ,,,, bude idonki taki yace don't let me refeet my salf unaisa cikin sanyim jiki tabude idon kamar wata munafuka aikiwa tasaukesu a nasa.cikin fuska yace minene kikawani kafeni da ido miyake daminki tace am bkm bacci nakeji gyaramata kwanciya yai yakunna ac hade da kashe fanka yakwanta yajawo masu blanket tareda tofesu da adu,a da asuba yatashi yadinga nafilfili tateda adu a sai da gari yafara haske sanan ya koma bacci 9:12 am yadinga jin naisa tana girgiza shi ayy a uncle kata shi wayyo Allah marana zai balle zan mutu sai murkususu take cikin galabaita takife kanta tasaki wani marayyan kuka cikin gidima unais yayo kanta tareda juyo da ita daidai yasoma dubata dasauri yafita dakin domin dauko alura da zaimata amma me koda unais yadawo unaisa ta some ruwa yayayyafa mata tafarka da kuka cikin galabaita tace uncle zanmutu yace is ok my naisa yadauketa yadorata acinyarsa yasoma bata tea tana Sha saida takoshi sanan yaimata dubara yasamu yamata alurar yabata magani sanan bacci yadauketa yasauke ajiyan zuciya ya tsuramata ido yana nazarin ta kafin yatashi yashiga toilet yai wanka yafito yashirya tsaf yai kyau sosai yazo kusa da ita yasakar mata pick agoshi tabude ido ahankali yace now how was your body hope everything is normal umm tadaga mai kai tace E uncle yanxu naji sauki sosai yace bawani ciwo yafada tare da daga mata gira tadaga masa kai yasa hanunsa cikin rigarta yashafa marar ta dukansu saida.sukaji wani irin shock yamurza marar tawani lumshe ido tace ahh uncle yace shiii tareda fitarda hanunsa arigar ta yai murmushi yadan girgiza kai yace zanje unguwa zandawo yanxu mikikeso naxo miki da shi tace chocolate and ice cream yadan zaro ido yace in this condition zaki Sha kayan zaki cikin shagwaba tace uncle yace naisa kawai saitasamai kuka yace walahi idan baki hadiye kukan ba zan mareki aikuwa tsit kakeji sanan yace shikawai kikeso tadaga mai kai yace baki iya magana bane tace E uncle yace to Iran kimtashi da akoi tea a flasks tace to yaimata pick a goshi yace take care tareda ficewa itakuwa takoma baccinta 2 :36 unais yashigo gidan direct gurin flasks din yanufa yaga lallai unaisa bata tashiba tum dazu yadda yabarta haka yasameta tana bacci cikin takaici yadaka mata sawa ai kuwa tarazana tatashi zaune yace sbd iskanci tundazun vacci kikeyi ko break ma baki tashi kikaiba gashi har yamma yai koh cikin rawar mirya tace a a uncle kai hakuri yace bashiba shin kin canja ma abunda ke jikinki tazaro ido domin harga Allah tamanta da bata canja pad cikin rawan jiki tace a a uncle walahi mantatawa nai aikafin takarasa fada yawanka mata mari cikin daga murya yace bazaki tashi bane saina ball dake wurin dagudu tatashi tai dakinta taahiga toilet tai wanka tafito tashirya tas sai kamshi ketashi ajikinta sanan taje dakinsa tai sallama ya amsa taje taxauna yace zonan tatashi taje inda yake yanunamata kusa dashi tazauna yabata tea tasoma Sha saida Tasha sosai kafin yabata magani Tasha yadora mata katuwar Leda ajikinta yamike tsaye tabude ledat cikin farin ciki tace ngd uncle bai ko kale ida takeba yawuce wansa tadunga shan ice cream din da chocolate din saida takoshi sanan takuna TV tasoma kallon wani film me kyau inda ake kai amarya dasafe ango yakore amarya gidan Su domin ba budurwa yasameta ba akadin ga fada tsakanin dangin ango da amarya unaisa kam duk tarikice domin ta tsirata sosai akoi tasoma sbatu budurwa na zan koma gida bazan bari awargaza min tanadim da naiwa kaina ba dakuma mijina insha Allah bazan bariba domin nikam banaso irin nawanan matar tafada tana nuna TV duk abunda unaisa keyi unais yana kallonta domin yana tsaye abakin kofar kawai saiyaji wani irin kishi azuciyarsa yasoma tambayar zuciyarsa waye shi Dan gidan uban waye datake wani alkawarin yarda tazo haka zata koma take alkawarim zata ajiye masa kanta murmushin naga yai Wanda nima kaina bangane kona minene ba yajuya yashiga dakin itakuwa ahaka tana wanan sabatun bacci yai a won gaba da ita sai dare sanan ta farka dakinta tashiga tai wank tashirya da sallma tashigo dakin yana zaune yana danna waya baidago yakalle taba domun wani haushin da yakeji kawai ya tsinci kansa yace kezonan ahankali taje tace gani Wata faraLeda yanuna mata takuwa je tadauko plet tazuba kajin dakeciki tace uncle gashi yace nakine kezakici tazaro ido tace uncle wazaici wanan shikadai yace inace dai kebakurma bace kinji duk abunda nafada tasoma gawaye tace nasha fresh milk fa ninakishi baikaleta ba yace walahi walahi karkibari namaimaita bashiri tazauna tasomaci aikuwa da kyar tasamu taci kusan Rabin dayar sai nishi take tace nakoshi uncle bai kalletaba tadauki kayan tawuce kicin dastasaka kazar a frige tadawo takwamta saibacci saida yagama.abunda yake sanan ya kwamta can cikim vaccine yaji kamar unaisa tana magana Ashe mafarkine take tana kiran pls uncle karkamim komi harna koma Gida domin mijina kawai naiwa tanadin kaina banaso nasama irin wanan matar hakadai tadinga damun shi da mgnganun ta masu kona ranshi baitace tai shiru ba sai kawai yasakamata yatsan abaki sannn tai shiru tadimga tsosan yasan kaji kuma wani bala,in yafada azuciyar shi duk wani gaba najikinsa yasaki da kyar yasamu ya kwanci kansa yakoma baccinsa hakadai rayuwa takasance wa unais dimin tun ranar da abunan yafaru bata barin Sa baccin kirki koda yaushe saitai mafarkin da tasaba bayam kwana biyu unaisa ta warke garas daga ciwin marar tata saidai me kamar karta warke unais yasoma jinyan shi wato ciwom cikin shi sparm dinne dai yasake taruwa amararshi ahankali yasima jin sanyi Na sauko masa ya dinka karkarwa unaisa duk tarikice hatasan yaxatai ba cikin wani irin murya yace my beauty kirufeni sanyi nakeji kinji tadaga masa kai cikin kuka tace Danni uncle tarufeshi sosai kamar minti 30-40 sanyin yasoma saukomasa yace aranshi bari Na gwada wanan domin ya raina karfin tasaiyace ahh my beauty zoki rikani zantashi cikin sauri tazo kuwa saikace zatai wani abun kirki murmushi yai tarikashi tanacewa uncle kaima bazaka iya tashi bane kamar nawa ciwom murmushi yai aranshi yace ai karki damu my beauty naikusan rabaki da wanan ciwon very soon bada jimawa ba afili kuwa cemata yai Allah koh my naisa tace E uncle aikan takarasa tai luuuuu zata fadi cikin zafin nama yajawota tafado kirjinshi yai murmushi yace to ke my naisa kice kece zanrike banine zaki rikeba koh cikin shagwaba tace to uncle Kaine kai katoo dayawa kuma karfinka yaiyawa murmushi kawai yai aranshi yace zaki tsani ne suna takawa ahankali yanacewa inaga zan iya wankan nikadai kuwa unaisa kam tadan tsorata tadago kanta har suka isa bakin toilet din tasaya shikuwa yace ahh my beauty tnc u har yashiga kuma saiyace my beauty zoki tayani min wankan aikuwa unaisa jikinta har rawama yake tajawo mai kofar toilets din tarufe shikuwa yai murmushi yakara daga murya kinji fa my beauty nace kizo kitayani wankan koh tai shiru yace my naisa kinjifa walahi don't let me refet my self aikuwa bashiri tasoma takowa ahankali tana zuwa hartazo bakin kofar toilet din yace oya shigo mana ta trunse idon ta ahankali tatura kofar ahankali tashiga dago kan da zatai mixatagani uncleeee.......... Ayya my fans yau nai maku kadan domin banida chagi banso yasaya eya nanba amma yazama dole dimim chagi Na yakare banida chagi saidai munhadu acigaban Nagode sosai Taku har kullum Haleee nasssss ummmeyy baby matar manya 👋🏻👋🏻👋🏻👋🏻 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:20 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page 2⃣9⃣ ⏯3⃣0⃣ Na Ummy. Matar manya Ahankali tatura kofar toilet din tashiga dagowanda zatai mizatagani uncle ne zaune daga shi sai boxer Dan guntun wando ne ajikinshi yana zaune awurin zamam da aka tanada a toilet dim tace cikin rawar murya tace ahhhhncleeee cikin sauri tajuya zata fita yace wlh karki kuskura kafanki yataka kofanan bayan da zatai dole tajuyo ahankali yace kirufe kofarnan kizo nan cikin rawan jiki da tsoro tarufe kofar tajuya tana tafiya ahankali ta sunkuyar da kanta harta iso gurinsa murmushi yai yadan kafeta da ido nadam sakwanni kafin yace masoraciyya da chokulate ne or ice cream bama sai nakiraki zakizoba da kanki zakizo,koh taturo baki zatai magana yace idan kikace tab zan wankamiki mari walahi wuce kihadamimn ruwan cikin gunguni kasa kass taje tahada tazo tace gashifa nahada ya Dan harare ta yace to muje koh cikin rawar baki kamar zatasa mai kuka tace uncle ina yace saikin tambiyeni ne,,, muje haba suka shiga can Uwar toilet din gurin wankan yace oya shiga tashiga kuwa kamar dai yanda zatai mai judanya 🙈. Aikuwa kafin tai wani motsin sulbim gurim yadebeta tazube acikin abun wankan dariyace kawai bata kwacewa unais ba yadake yace oooo my naisa kincika kiriniya da yawa koh unaisa kam tasoma kuka tana fadin ashhh uncle goshina zafiii tafada tana yarfa hannu yamika mata hannu alamar Yakama yatadata amma me tana kama hanun mikewar da zatai kawai kome yafaru shima yabiyo ta yakuwa fada kamta itace kasan shine samanta ,,wow abun zai Sha,awa fa sosai ,, cikin shagwava ta kwala kara domin taji maza akanta tace ooo ashh ahhh uncllleee cikinaaa tafada tare da jaaann kalmomin cikin shagwaba unais kuwa yana sane da dafetan da yayi baice ko kalaba ila kafeta da ido da yai domin har ga Allah badan yana jiye wani abunba da ba abunda zai hanashi wa naisa,,,,, ta yunkura zata tashi aikuwa tabige hannunta da makunin shower nan tasoma zubo masu da ruwa aikuwa unaisa da tsoron ruwan sanyi cikin sauri ta boya akirjin unais din shikuwa saida yaji saukar ruwan ajikinsa sanan hankalinsa yadawo kanshi sai alokacin yaji unaisa nakukam tabige hanunta jiki asanyaye yamike akanta yatada tsaye tana fadan uhum uhum uncle hanuna zafi nabige yace shine kuma zaki sakamim kukan naki koh kinga jeki aikan yakarasa da gudu unaisa rafita domin tasami abunda takeso bayan fitarta dakin ta tawuce tai wanka tashirya tsaf cikin Riga da wando blue tai kyau sosai tai fakin gashinta taje kicin agaggauce tahada masu simple dilicios tazo tajera a Dinny taje domim kiramsa zaune taganshi amma rike da cikin shi takaraso cikin kula ta Dan rumgumo shi wai zata kamashi ne yatashi suje suci abunci tace uncle sorry haryanxu cikin ne yadaga mata kai kawai domin yadda yakeji bama zai iya yin Mgn ba domin tariki tashi da irin shigar ta domin duk ilahirin jikin ta raewa yake har suka karaso Dinny tasuba abuncin takaraso sosai har suna jin numfashin juna tasoma bashi abuncin yana ci har saida yaci sosai kafin tabarshi haka yanuma mata gurin da maganinsa yake taje tadauko taballe maganim tamika masa alamar yakarba yasha shikuwa kalon ta yai yace idan bakida lpy wayake baki cikim shagwaba da turo baki tace kai yace to nima kezaki bani batai musu ba tabashi yasha kafin taje to tashi muje falo kadan huta koh yace a a jeki kawai kibarni anan tasamai kuka ita dole sasunje falon tare yace.to idan minje miza kiyimin tace mikakeso yace tausa zakimin tace kai uncle yace o o my beauty tace to amma uncle niban iyaba fa yace muje nakoya miki zaki iyane batai musuba domim rashin wayau irin Na naisa suka zonan main faloo suka baje yace oya kwanta nanunamiki yadda zaki tadan tsorata tace umm uncl kafim takarasa yai saurin katseta dacewa shiiiii tare da Dora haninsa kan karamim bakin ta dole tai shiru ahankali da kanshi ya kwantar da ita kan lallausan kafet din da ke falon yasoma tattare wandon dake jikinta sanan yasoma shashshafa ta da masata unaisa tai wani irin zabura tace uncle naji naji najiiii shikenn yakafeta da ido yace yadai my naisa tum yanxu tadaga mass kai tace to zo kiji taje kusa dashi yace yamukai dake tace amm to zanyima takuwa soma massaging dinsa cikin nutuwa shikuwa sai lunshe ido yake bata ankaraba kawai taji yafisgota tafada kirjinsa yamatseta sosai harsaida tadan yi Yar kara tsuka tsurawa juna ido kafin yai ajiyan zuciya yace my naisa miyasa kikeson jazamin matsifa ne miyass ba kyasan naji sauki da sauri ne,,,cikin son tai kuka tace nikuma uncle minai nyace bazaki gane bane miyasa ma kikeson yin wanam shigarne yakafe na shanunta da kallo dasuke kokarim tsokale masa ido ita kuwa shiru tamass takwantarda kanta a kirjimsa tace my uncle pls yaushe ne zaka maidani gidane gun Su ammy Na ,,,abbana ,,Dady Momy dakuma my lovly son dina musaman ma nai missing nashi sosai gakuma.mijina tunda take magana yakara tsurawa nonuwan ta ido domin ko sau dayama ba ataba masu wani wahalallen tabiba bare yaro yasha yai murmushi yace my naisa karki damu zan maidake bada jimawa ammafabahakan yadda kikazo zaki koma masuba cikin waro ido tace uncle miyasa yace kawai sabida ya kamata saina Maidake cikakkiyar mace zakifi Dan hankali ai koh tace to ai yanxuma ni macene ba namuji ba yace a a da sauranki kam yarinya tace to uncle wani abune shi abun da zakaban nakara Girma yace E man Sosoima amma my naisa ina wanan abun da kikace nama wanan yarinyar cikin girgiza mai kai tace a a uncle badadi fa wanan yace a a fa bawani abubanw karki tada hahkalin ki kawai natuna mikine daliln da yasaki zuwa nan kinga kuwa dole ne natuna miki idan kin manta bazaki bar nan harsai nadauki fansa koh ,,narama abun.. Kafin yakarasa tace mene uncle unais cikin murmushin mugunta yace ooohh noo my naisa abunda zanbaki me zafine sosai cikin sauri ta CE nafisin me zaki uncle yace ooh medadi da zaki zance my beauty sorry tace to yaushene yace yaushe kikson komawa gida Tace koyau kace yanxunan fa nizan iya tafiya yace oo my naisa kedai kibari kikara shiri tace a a uncle ni ashirye nake dariya CE kawai bata kwacewa unais ba alikacinrigimarsu da naisa takuwa soma mai kuka ita tashirya fa yace to shiknn tavari Zai duba yaga ko cikin satinna ne sanan fa yasamu tai shiru yamike yadagata suka shiga dakinshi sallah sukai sanan takawo masa abunci da kanta tabashi yaci sosai yasha magani itakuma tasoma hamma kankace me.Tasom bacci ajikisa shikiwa laptop dinsa yake dannawa saime kuwa mafarkin nan De da unaisa tasaba kulum shine koyanxu ma take sai sambatu take masa mijina naima alkawarin zandawo Yadda kakeso sai sambatu take zuciyar unais sai tafasa take yarim yarin Yar nan tasoma wuce gurifa amma zanyi maganinki cak yadauketa yashimfidae agado takuwa cumuimuye shi da kyar yasami kansa yaje yai wanka sanan yazo yakwanta amma me unaisa tahanashi runsawa gakuma shigewa jikinsa da take dakyar da kyar yasamu tadaina mai samBatu ahaka suka kwashe gurin kwana 3 suna Abu daya koyaushe unaisa sai tasamai rigima gida takeso kuma idan dare yai tahanashi bacci dawanan Dan iskan mafarkin datake shikuwa unais ranshi duk yagama bacce unaisa CE tafito daga wanka tashirya cikin Riga Doguwa ta kyau sosai cikin manbata yi make up din komai ba tazauna agaban mirror tai oiling kashinta da mayuka masu kyau da kamshi saikawai tazauna tasoma kukan shagwaba unais yashigo dakin ta mirror suka hada ido ya gallamata harara yakaraso shiga dakin yazagayo tabayanta yazauna yadan tsirawa gashinta ido nakusan minti 5 kafin ya sauke ajiyan zuviya yace minene kuma cikin shagwaba,,tace yo bakaine ka ajiyeni anan ba kuma ni nagaji da gashinan ahaka cikin tsuke fuska yace to Mikikeso naimiki cikim Shagwaba da turo bakin tace ni kalba nakeso ammum ido yazaro tare da cewa my naisa wakikeso yamiki,,,, ya kikeso ayi yace sabida kinga anan mazane suke saloon din tace yo uncle nikai nakeso kamun Kaine zakamun yawaro ido tare da nuna kansa Nikike nufin zanmiki kalban ne kome tadaga masa kai tace E kawai tasamai Kuka uhum uhum nikainakeso kamin aikaine kadau koni kukan sangarta takemasa sosai shikuwa duk yarude domin kukan Naisa Shagwabar ta duk rikitamasa kokilwa suke walahi yace am is OK naji kimin shiru ubanwa ye yagayamiki ns iya kalban tace cikin mitsitsike ido to aini yanxu zannunama akankama zai domin gashin kama.yanada kyau sosai zaiyi kamar Anshafa relaxer tamike kuwa tanufo kanshi ita iya gaskiyan ta nunamai Zatai yadda akeyi kafeta yai da ido nayan sakwani yana mamakin yarinta irin Na unaisa kafin ya girgiza kai yadakama tsawa yace,,ubanwa ye zakiwa kison akai dan LA zonan yafis gota saman gadon itakuwa cikin turo baki tace yo uncle bari nai daya kaga koh Yace no aitunda kikace dole nizanmiki to baruwana nizanmiki yada nakeso yara naga dama bamusu kuwa ta kwanta acinyoyin Sa takwanta da kanta yasama mata kalban unaisa kam tunda akafara takejin wani Dadi tasoma bacci medadi unais dagashi sai singlet da boxer kisan yake amma gani yake gashin nakaruwa saida akai 2 hours kafin yaga yakusan karewa likacin naisa tafarka tace ahhh uncle dadi bazafi ba ciwo yace ainaga alama my naisa domin ahankali yakemata domin yasan rakin naisa ahankali tadago kanta ta tsuramai ido aikuwa yajuyo tasauke idon domin wani irin zaiba take gani yana Fitowa idonsa yana shiganata unais yai murmushi saida yazo Tsoron karshe yaja gashin aikuwa ta kwala kara tasauko saman gadon da gudu tai gurin mirror taga abun mamaki kuwa domin batai zaton uncle zai iyamata kalban hakaba domin ta tsaru sosai walahi kace macene kwsrarriya taita itakanta unaisan takara kyau sisai ai batasan lokacim da tai tsalle tarungume unais ba tasoma bashi hot kisss tako ina bashi take baisan sanda suka zube agado ba duk ya rikice yan marainan suka motsa yasoma maida mata martanin da saida tsorata shafata yske ko ina son ransa kawai taji BNN nsa Na tokaremata Mara da cikin ta unaisa ta tsoma sorata tasoma zillewa baibar shafata da Laguiguita ta ba har saida yaji yadan sami nutsuwa itakuwa tasamai kukan shagwaba ahankali yadago yskafeta da mayatatun idanunsa yace shiiiiiii ,,yadan ja gashin kanta tasaka kara tamike yashiga toilet domin wanka aranshi yamafadin my beauty kina bani wahala bayan kawana biyu sunan tada suke unaisa nadamunshi da wanan mafarkin nata maisashi bakin ciki yau takama Friday juma,a kenan yanxu misalin karfe 7pm ne unaisa kwance tana bacci unais kuwa yana wani aikin a laptop dinshi yarufe laptop din yatasheta dafadin tashi kiyi magrip likaci yai amma me kawai tasoma mai sambatu da tasaba uncle karkamin komi nafisom nakomawa mijina yanda Nake mijina Kaine zakafara sanina banason irin nawanan matar.....surutu kawai take ran unais inyayi dubu yabaci yaja wani irin saki yajiya yafita dakinsa yaje yai arwala yai sallah yahada tea me kauri yasha yashiga wanka bayan yafito yashirya Cikin Wata rigar bacci Doguwa wace daga Sama zuwa kasa duk zep ne ,,,,unaisa kuwa bayan fitarsa Tafarka tana tashi taji Wata Uwar yunwa nadamunta tahada tea tasha kafin tashiga toilet tai wanka da arwala tafito tai tafara yin sallah kafin tabiye duk jikinta dadadun turaruka masu sihirtacen kamshi tasaka Wata Riga bacci mekama da breezy a kadan tadara brazy tasaka wani wandon iya cinya yasaya mata tasaya a gaban mirror tana pakin gashin ta tana fadin yau kam nibazan kwana dakin uncle ba an an ...ai kafin takarasa taji unais ya kwalamata kira SBD rikicewa batajira tasaka komaiba tai dakinshi tana shiga bed room finsa taji yasaka key yarufe kofar ,,, arazane tajuya,, cikin rawar baki tace un un uncle gani cikin wani irin kallo Na bacin rai yanufota kamar wani zaki itakuma tana tafiya dabaya yana binta har takai bangon dakin yakafeta da ido yanaduban shigar ta wow yafada aransa kinyu kyau my beauty yafads aransa cikin tsuke fuskarsa yace cikin daga murya ubanwa yace kidinga da muwana da shegen mafarkinki dakikewa wani alkawarin zaki zogareshi shine zaifara saninki menene menene koh ni Sa ankine tai saurin girgiza mass kai tace a a pls uncle kai hakuri cikin bacin rai daganin yarinyar nan ma tarainamasa hankali yace Dama kin ajiye bada hakurunki may be zaimiki amfani Wata rana amma bayanxu ba dimin walahi Allah kawaine ya isa yahanani aikata abunda nai niyya aikatawa adaren yau bakina ikirarin bawanda zai fara saninki ba hmmm yai murmushin mugunta Wanda saida yasa cikin unaisa murdawa saikawai tasa kuka tana buga kafa tana yarfa hannu yakafeta da ido yace nine sanfara saninki amasayin ki Na yamace nine zan maidake cikakiyar mace nine zan karbi budurcinki wow my naisa unaisa cikin kuka da tashin hankali tace nashiga uku uncle pls kai hkr kaji uncle dina yace ai kinkanta punishing ukune nahada maki gurin guda fa ainaimiki sauki koh,,,,aikuwa takara kukan yace aranshi Allah yataimakeni kar nai barna Kar nai tabargaza domin yalura naisa zatai raki sosai bama kadan ba Murmushi yai yadan cije lips dinsa Yanufo ta kuwa gadan gadan kamar wani mayunwacin zaki unaisa tarikice duk tadabirce ganin lokacin daya uncle dinata yabirkice mata bata ankaraba tajiiiiii............. Zakujini shiru gobe SBD wani Dan uxuri love uu all my fans. Ngd Masucewa inajamasu rai kudinga uxuri mana pls gashi naimaku medankarin yawa sosai asha karatu lafiyaaaaaaa ngd ngd ngd sosai ina sonku sosai masoyanaaaa Allah yabarmu tare banida kamar kuuuu Taku akulum har kullum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:20 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Page 3⃣1⃣⏯3⃣2⃣ Na Ummy MATAR MANYA Bata ankaraba taji yadauketa cak yadora saman gadon yasoma kissing dinta tako ina son ransa unaisa kuka tasa mai da magiya kan yabarta ya kyaleta Dan Allah Unais kam jin yake cikin shi nadaure wa shiyasama kojinta bayayi sai luguiguitata yake can sai da yaji yasami nutsuwa da jikinta kafin taji yasauke wani irin ajiyan zuciya tare da sakin Yar kara kafin yadan sauka akanta ya kwanta gefe sai numfashi shi kesauka da sauri da sauri Unaisa kam ganin.yasauka da da nauyinsa akanta yasa tamike tana ajiyan zuciya Mezaifaru hankalin unaisa yatashi da ganin halin da uncle dinnata keciki jikinshi sai rawa yake yadafe Mara sai gumi ne ke sassafomasa ta ko ina inalillahi,wainailaihirajiun kawai yake maimaitawa cikin tashin hankali da rawar jiki unaisa ta rungumeshi tana kuka tanafadin Wayyo uncle mekedamunka Bai amsaba illa kara lafewa da yai ajikinta sai numfashi yake Sama,Sama Tace uncle Mike damunka ? Miyasame ka? Shiru ba amsa aiko Takara rikicewa Sai girgiza shi take tana kuka domin taga tashin hankali Ahankalu yadago kansa cikin masanancin hali yace shiiiiii is OK my beauty Yasakar mata pick agoshi Yaimata nuni da wayar shi tadauko masa tamikamasa amma kuma yakasa karba kawai yai mata nuni da takira masa join takuwa kira shi bugu daya yadauka cikin rawar murya tagayamai abunda kefaruwa cikin sauri yace gashinan zuwa takashe wayan Tamike tace uncle nahadama ruwa zakai wanka ya girgiza mata kai cikin dasa shiyar murya yace nooo my beauty jeki kawai ngd pls kije wlh ganinki yana karamin masala ta zaro ido tace uncle nikuma yace E pls jeki taturo baki cikin shagwaba tace nibaxan....... Kan takarasa taji ana noking kofar taje tabude join yashigo suka gaisa yawuce gurin unais itakuwa tafito tabasu guri Cikin matukar kaunar unais join yace haba man yakana wasa da lafiyar ka kana kokarin cutar da kanka Yace amma saya ma lokacin kace bazaka yi zina koh to yanxu aiga beauty nan mizai hana ka.... Kan yakarasa unais ya saidashi dacewa pls magani nakiraka kabani da kuma allura ba surutu ba Join yace au surutu nema nakeyi Unais yace E mana yo har kaine zakagayamun yanda zanyi da my beauty ne Join sarai yasan galin aminin nasa Dan haka saiya soma rarrashinsa tare da bashi magunguna da alura kankace me nantake unais yai bacci join yafito zai wuce yaga unaisa zaune afalon anan yazauna suka Dan taba fira tareda kwantar mata da hankali kuma yace unais yana bukatar kulawa sosai cikin sanyin jiki tace to amma zafin da jikinshi keyifa yace SBS bayasamun body contact ne shiyasa unais yana bukatar body contact karki yarda kidinga nisa sosai to kuwa cikin kwana 2 dinan zaki ganshi yamike yasami lpy pls kimin alkawarin xaki kulamin da uncle dinan naki pls.. Unaisa kuwa tadau alkawarin kula da uncle insha Allah join yaji Dadi sosai yaimata godiya sukai sallama yace yagaida amarya yace zataji yawuce Ahankali tatura kofar tashiga dakin takaraso kusa dashi bacci yake amma kuma lokaci.daya taga duk Yadan fada amma kuma yakara kyau sai taga kuma yakoma arfat dinta Yakoma kamarsa sak saida gabanta yafadi amma kawai ta girgiza kai tajuya tafito dakin tarufe kofar Kicin tashiga tadafa masu jelop din hanta da koda da alaiyafu sai kamshi ketashi tajera a Dinny tawuce dakin ta tai wanka tashirya cikin doguwar riga baka merasin fari tai kyau sosai duk da ba make up takeba taje dakin unais taga koyatashi tana shiga kuwa yana tashi dasauri taje ta rungumeshi tare da bashi mak✅☑ kiss... Yagirgiza kai tare da daure fuska yace my beauty ba kyason naji sauki da sauri koh ? ba kyason naji relief Koh cikin turo baki tace uncle ni koh yace E ke tace to nikuma menai yace bakisan ma abunda kikai ba koh har zatai Mgn yai saurin cewa , kinga hadamin ruwa toilet Batasake cewa komai ba tsmike tashiga toilet tahada mai ruwan tafito..... Sorry my fans kui hakuri pls insha Allah zanmuku typing dayawa walahi yanxunan inacikin typing dinnan akamini rasuwa yaron sister na yarasu just 2yrs pla kumishi adu,a 😭😭😭😭😭😭😭😭 Taku akulum MATAR. MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:20 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL.KALBI ((( hasken zuciyata))) Na ummmy MATAR MANYA Ina mika godiya ta sosai gun masoya nurul kalbi musamam yan nurul kalbi fan's group ina Alfahari da Ku Musamman Meenat Usman Hadiza yunusa Fauxy Meenat Hajja fatee Fatima b Adam.... Da sauran dukanin sauran masoya wayanda sunansu bai shigoba ina gdy sosai ¥ina mika sakon van hakuri rashin jina kwana biyu Page 3⃣3⃣⏯3⃣4⃣ Bayan tahada masa ruwan direct gurin shi takaraso tace uncle nahada ruwan yace OK yana kokarin mikewa tai sauri tazo tarikashi saiyadan kalleta aranshi yace wato bata sadudaba kenn yai kyau.... Ahankali cikin murtuke fuska yace karki yarda hanunki tarikani cikin turo baki tace yo minene uncle yace bani guri muje kimin wankan domin bazan iyaba ... Aikuwa tazaro ido tace: wanka !!uncle!! Nashiga uku yace zonan aikuwa tasamai kuka! Cikin daga murya Sama yace ba magana nake maki bane cikin shagwaba tace amma fa uncle yacee shiii!!! Banason jin komai zonan ahannkali take takawa har raje gunsa yakama kunenta duka biyun tare da fadin Yaya mukai dake,,, aikuwa cikin jin zafin abun tasoma.bubuga kafafu akasa kamar yanda yara keyi tana yarda hannaye cikin kara muguntarsa yakara matse kunen tareda fadin ,,,, au bazakiyu magana..... Aikuwa taji wani irin zafi tasaka salle tafada jikinshi tare da sakin wani irin kuka me kashe sassan jikin Sa Adam Sauke ajiyan zuciya yai tareda janta izuwa bakin gado yazauna yadorata kan cinyarsa tare da cewa.wlh wlh wanan bakin tsit idan bahaka...aikafin yagama fada tai tsit yai murmushi ,mefito da sansar kyau Sa aikuwa unaisa ta CE lalala uncle dama Ashe kana murmurshi yasuke fuska yace bashine Na tmbyki ba gayamin cikin turo baki rasoma fadin;; um um dama cewa kai idan inaso kamaidani gida kace saina dingama komai kace ba dakuma biyayya takarashe fada cikin turo baki tace kenan Baki mantaba sabar iskanci ne ko me tace no uncle kai hkr pls yace ainarigada nafasa maidake... Yamike kawai tashiga toilet unaisa kuma tazauna tanamai kukan sangarta , uhum uhum ni ammy Na nakeso Sa Momy Dady arfat dakuma my antya haka tadinga nanatawa kamar me bitar karatu kawai saita somajin nishi a toilet kamar ana amai aikuwa da gudu tabanko kofar tashiga Daure da towel taganshi saye gurin toilet sink yana kwara amai dasauri takaraso tarikeshi tana mai sannu fuskan shi tawanke mai tarunmeshi shikuwa yalafe ajikin ta harsuka fito tazaunar da shi kan gado cikin tausaya masa tace sannu uncle tace yauwa my beauty Na tai murmushu tasakar mai pik agoshi tasoma shiryashi kafin tace uncle gashi kasa kayan yakarbi tufafin itakuwa tafita .... Dakinta taje tashiga wanka bayan tafito tashirya cikin doguwan Riga pink color tai kyau sosai taje kicin tadauko food warmers da kuma kayan tea tawuce dakinshi Da sallama tashigo yana kwance kududune cikin bargo takaraso gurin shi tataba wuyanshi taji yadau zafi tace sorry uncle katashi kaci abunci koh yamike zaune yace noo my beauty banason cin komai kawai kihadamun tea race miyasa uncle nidai nidai saikaci pls kawai tasamai kuka bayanda zai domin shiyasan yadda ciwon shi kekaruwa idan yana tare da naisa kukanta ma kawai yana kara motsa mashi da Sha,awa bare shagwabar ta cikin sanyin muryan shi yace is OK my beauty zanci kiyi shiru aikuwa tasoma zuba food din dayawa cikin kolala ido yace keee wazaici duk wanan cikin turo baki tace yo kai mana cikin tsuke fuska yace nine nacemaki kizuba wanan ta girgiza kai yace to kibarshi nidake zamuci bamusu tarufe kulan tasoma bashi abuncin yanaci itama tanaci har suka gama tabashi magani yasha kafin ta kwanta ajikinsa... Unais har aransa irin shagwaba da son jiki irin Na unaisa Na birgesa sosai kuma yanajim dadin haka aranasa yace bara na gwale yarinya na "!: Sai yace ashhhhh my beauty kin manta ne tada uncle din naki yakene ba lafiya ne dashi sosai kuma gaahi ke kinzo zaki karamun wani ciwon... Ai kan yakarasa unaisa tatashi cikin sauri Tace oooo sorry my uncle Na mantane amma kuma ai kanada karfi sosai zama ka iya ne yace noo bazan iyaba kam tace kenan ko fada zana iya dakai domin naga bakada karfi yanxu koh tafada cikin muryar nan tata da shagwaba tai masa gwaloo... Yace hmmm kawai yace Tace eya uncle kai magana mana Ido kawai yatsuramata aransa yana kisima abubuwa Kan ya ankare kawai tasamasa kuka wiwi ita adole sai uncle yai magana Kawai sai tadannamai cizo a yatsa tatashi tagudu aikuwa yasaki Yar kara tare da yarfe hanayen shi yamike yabita aikuwa tagudu har sukaso babban falo suka dinga zagaye kujerun falon yadaga murya gurin cewa kifara kuka kawai dimin idan nakamaki hmm Unaisa taxo dadai gurin da zata juya tashiga bed room aikuwa sulbim cafet yadebeta tafada kan cafet dim daidai kawowan unais bai wata2 ba kawai yahau kanta yasakar mata iya karfinsa yakai fuskan Sa daidai kunenta yarada mata akunne Yace wana kama. Unaisa cikin tsoro da ajiyan zuciya tace uhum uhum Ayya uncle kai hakuri pls bazan sakeba... Yace ai bayanxu ba kokin manta saina rama Unaisa cikin nishi Sama Sama duk tanisa sai boobs dinta sun tabo kirjinshi dake suna iyajiyo numfashim juna tace yo uncle ai bakada karfi yanxu bazaka rama ba yai murmushi azuciyan shi yace wato ita shine tunaninta take ganin bazsn iya komi ba hmmm kawai yafada tare da cewa Yace walahi walahi my naisa ko baby ma zan iya baki 10 baby's ma zan iya baki in this condition that I am just now Tazaro ido tace uncle nagaji kai nauyi da yawa pls kasaukeni jikinka ahhhh ooooo ayyya dataga basauka zai ba kawai takara cizon Sa tature shi tagudu shikuwa SBD kawai yanason yagarata sai kawai yasaka kara tare da dafe maranshi aikuwa unaisa ba shiri tadawo da gudu.......... Taku akullum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 {4\10\2017} . [10/25, 10:21 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Na Ummy MATAR MANYA Page 3⃣5⃣⏯3⃣6⃣ Aguje tadawo tafada jikin shi tarungume Sa tana kiran uncle!! Uncle!!! Minene jikin..... Kan takarasa tahade bakinsa cikin nata kissing dinta yake kamar yasami sweet !unaisa ta ji wani irin yarrrrrrrrrrrrrrrrr ajikin ta saikawai taririke shi wani irin soro tadinga ji tadinga tureshi amma ina kawai tasamai kuka yamike tare da daukan ta cak👌🏻 Sai bed room dinsa yafireta saman gado kafin yashiga toilet yai wanka da alwala yafito yasaka jallabiya yatada sallah unaisa tana zaune tana kallon Sa harya idar yazo yahau gadon ya kwanta saikawa yasoma karkarwa tareda fitarda numfashi da sauri2 unaisa naganin hakan tazo tazauri tagado shikuwa dajin haka saikawai ya kwanta jikin ta yadora kansa kan boobs dinta duk nauyinsa.... Unaisa ta soma nishi Sama Sama tace yoooo ahhh unclee miyasa ka sake wanka yanxu bayan bakajima da fitowa ba shine yasska jin sanyi koh????? Ahankali yadago da kansa ya kalleta yace yo ai beauty wankan dole ne yazama kuma kece silla Tace to ni am to yanxu wane magani zakasha da zai sakadaina jin sanyi Yace nooo karki damu sai daina domin nafara jin sauki dana kwanta akanki my beauty Tace kaina kuma? Yace noo jikinki nake nufi. Naisa Kan yakarasa wayarsa tai kara yaduba yadaga !! dady ne yadaga suka dinga fira yabawa Momy itama suka gaisa amma a yanayinta duk tai.sanyi domin batan unaisa bai saketa ba kafin sukai sallama ya kashe wayar Ya kwantarda kanshi kan Boob's dinta naisa kuwa har bacci ma yasoma daukan ta taji yakwanta mata akan nashanunta tasauke wani irin numfashim wahala da kyat da kyar take nishi... Unais ba imani ahaka ya kwana jikin baiwar Allah hankalinsa kwance Itakuwa unaisa zaune ta kwana tajingina jikin ta da kan gadon har gari yawaye kafin yatashi.... Ai kuwa tafarka domin wani irin sakat da taji tamkar andauke mata dutsi akai tai ajiyan zuwa Unais kuwa murmushi kawai yayi domin yasan irin wuyar da tasha yamike yashiga toilet yai wanka da arwala yafito yatada sallah kafin yagama yai karatu Qur'an Unais kam dakinta tawuce tana shiga toilet tasoma fadin Haka kawai azo a wahalar da mutun niyanxu banma san yaxan yi ba Dole wankan tsarki zanyi domin ni banma san iya gurin da yataba ajiki Na ba bansan iya abunda yamun ba ina bacci tafada tare da turo baki cikin shagwaba kamar tana gabansa. nikuwa mezanyi inba 😂😂😂😅 ba nace my naisa kenan uwayen rigima...... Wankan tsarki tai kafin tafito tai sallah tashirya cikin riga da wando taje kicin tahadamasu simple Delicious break fast tawuce dakins ta ajiye abuncin kafin ta gyara dakin tsaf tazo tajadamai tea tazauna Tace good morning uncle yace morning my beauty kintashi lpy tai shiru yace! Yade tace E am kirjina ciwo yakemin uncle sosai kamar zai tsage Yayi murmushi yace ayya my beauty sorry koh tadaga mai kai tace! Uncle kaji sauki ne murmushi kawai yayi kata yace zoo kiyi break fast banason surutu tazo kuwa yabata harda magani kafin tabashi nashi yadanci sosai yace my beauty the food is so so sweet 😘 yabata pick agoshi........ Haka unais yadinga wahalar da unaisa idan dare yai haka zai kwana jikin ta itakuwa tadinga nishi kenn hhhh Bayan kwana 3 unais ya warke sosai garau yamike domin yana samun kulawa sosai gakuma join kulum zaizo da matar shi Unaisa takara dagewa ita gida take so yamaidata gida shikuwa unais yanason maidata amma kuma da akoi abunda yakejiyewa Yau kusan kwana 4 kullum rigiman yau daban nasafe da ban yau tasoma mai rigima gida rakeso kawai yaja hanunta har dakinta yadauko wani karamin roling veil yaimata roling dinshi yaja hannunta suka fito harabar gidan wani yaron shi da sauri yajawo wata kahirar mota kirar CDQ yabude masu suka shiga unaisa sai mamaki take tafiya suke ahanya unaisa naganin inkon Allah abubuwan mamaki sosai ga turawan American kowa sai harkan gabanshi yake..... Direct wani katon super market suka Shiga Wanda ko sunan gurin abun kalone suna shiga ma aikatan wurin suka taso suna kawo gaisuwa gurin oga (sir unais ) guri suka bashi yaxauna ya itama unais tazauna yace my beauty jeki zaga kizabi duk abunda kikeso koh amm unaisa taki Yayi yayi amma fafur taki tace! Nidai gida bakeso uncle !!, yace to yaji Anna taje tadauki abunda take bukata suwuce !! Amma taki bayanda zai Dole ya hakura suka koma gida ,,ma aikatan gurin kuwa duk saida suka burgesu Unaisa CE kwance a falo tana kallo a TV amna sai hayaniya takeji a compaund din gidan can bayan kamar 30 mnt unais yashigo Direct gurin da nake zaune yazo yazauna yajanyoni jikinshi nikuma naturo baki yace my beauty karbi wanan jeki shirya kisaka rigan nakale shi yadagamin kai saina karba nawuce dakina shima yawuce dakinshi can bayan kamar 1 hour naga yafito cikin wani irin sueit fari yasha kyau har yagaji konai nashi fari ne har hand watch dinshi direct dakin naisa yawuce a hankali yatura kfar yashiga. Dukan Su saisa suka tsaya cak nadan 5 sec domin kowanensu da abunda yake tunani domin kowanne ganin yake........ Unais ne yakaraso ciki yazaga ta bayanta ya karbi (necklaces) dinda take sakawa ya ida saka mata kafin yarada mata akunne kinyi kyau sosai my beauty ahankali tajuyo tabashi pick agoshi tace!! Ai ban kaikaba my uncle u look so fantastic mureeee aikafin takarasa yasoma kissing dinta saida ya shanye mata Jan bakin ta aikuwa data juya taga kawai saita cije masa dogon Karen hancin shi tare da sakin kukan shagwaba Haka kawai kazo ka tsosemin Jan baki Na murmushi kawai yai ,,ta gyara kwaliyar ta yafida wayar Sa yadinga daukan Su pick (salpi) har saida yaji ankirashi awaya kafin yaja hannunta suka fito Wow Wow Wow so so so surprise domin harabar gidan tasha decoration ko ina kwaliyane irin Na birthday ko ina turawa ne mata da miji saurayi da budurwa koina kayan motsa bakine sai cashews akeyi ahankali suka karaso gurin takfasesen (CAKE) dinda kegurin unaisa taga sunanta akasa ¢ HBD My Angel Unaisa ¥ Ai kuwa tadaka Salle ta rungume unais unais tana kissing dinshi aikuwa guri yadau ihu kafin akasoma shagali ta bushe candle.akasoma yimata waka Happy birthday to u....... Ya yanka cak yabata itama tayanka tabashi akasoma tafi da daukan pics da bawa celebrater kyaututuka ranar anchashe sosai sai dare kafin kowa yawatse yakoma gidansa Ai kuwa bayan sun shiga ciki kowane yai wanka suka dinner suka dinga bude kyau tutukan suna gani tanata Salle da tabawa sai kallon Sa take Tace uncle ya akayi kasan yau birthday Na ne yai murmushi yace beauty banason surutu fa tace Allah my uncle naji Dadi sosai tnc u so very much tasoma mai kiss masu zafi shikuwa sai ajiyan heart yake saukewa h Lokacin da yaduba ma har tai vacci ya gyara mata kwanciya Bayan kwana biyu da birthday suna zaune a Dinny bayan sun gama break fast unaisa CE ke rokon unais da ya maidata gida yace nine naje da kaina Na dauko kine da zan maidake tace a a amma uncle Kaine kasanya adaukoni fa pls Haka tadingan rokonsa tana hadashi da yayiwa Allah pls my uncle Ahankali yadubeta yace yanxu my beauty zaki iya tafiya kibarni har so kikema kitafi kinata damuwa da mgnr komawa gida Tamarairaice fuska harga Allah tanajin badadi amma kuma tanasom ganin dangin ta tasan yanxu haka hankalinsu va a kwance yake ba ta kara marairaice fuska tace pls my uncle ka...... Yadakatar da ita dacewa naji zan maidake bada jimawa tace pls my uncle banason adau lokacin...yakaseta da cewa zan maidake naisa nan Sa jibi ma,yayi maki? Ai kuwa cikin murna da farinciki tace E wlh yayi my uncle da gaske pls karanse...yace cikin sanyi da rashin kuzari yace Allah da gske man zan naidake..................... ni kuwa nace oooooo my naisa kin cika rigima wlh To masu karatu anan zan dakata sai mun hadu acigaban domin jin shin da gske uncle din naisa yafada mata Taku akullum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:21 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI (((Hasken zuciyata))) Na ummey MATAR MANYA Page 3⃣7⃣⏯3⃣8⃣ Tundaga lokacin unaisa kecikin farin ciki da murna haka tadinga Salle unais duk abunda take yana kula da ita saidai ayamxu duk abubuwa.sun taru sun chunkushe.masa Yanxuma yana zaune abayan gidan ne( garden) yana hutawa naisa CE takaraso da gudu kawai yaji timmmmmm mutum ajikinshi ......... Tafada jikinshi tareda doramasa waya akunne Unais cikin kufula yace keeee kina haukane kewace irin............. Shiiiiiii tafada tareda dora bakinta akan nasa Unais tunda uwarsa ta haifeahi baitaba ganin shu Umar yarinya irim kafin yakarasa tunaninsa takatsetsa da cewa Anakiranka nefa awaya sai alokacin hankalinshi yadawo sanan yasoma magana hello............... Wani aminnin shine yake shaidamai dayazo yanxu nan da akoi wani wasa dazasuyi mezafi Bayan yakatse wayar yai tsaki kafin yajuyo da kallonsa kan unaisa fuska ahade yace keeee!!! Ai sai kidagani koh ? Tace yo uncle kagayamin dani zakaje yadan zaro ido yace inna tace gunda zaka mana yace kinga malama dagani cikin turo baki tace nibazan dagaba Cak yadagata sai cikin falon yadireta akan kujera yawuce bed room dinshi agurguje yashir ya fito koda yafito yatarar da bakowa afalon tafito harabar gidam can yahangota cikin mortar da zasufita kuma saifira suke itada driver ga convoy motocinsa anjera akala gurin guda gomma ..... Direct gurinsu yanufa ransa abace yana zuwa yabude murfin mortar aikuwa hajjajju unaisa dataga ransa abaci kawai taturo baki tace uncle kashigo muje cikin harzuwa yace ! Gidan ubanwa zakine yace wlh yanxunnan zan zaneki ko angayamiki ni Sa,ankine unaisa dataga yadda unais yake mata masifa kawai tasamai kuka Daukanta yai baidireta ko INA sai kan kujera yadora kan cinyarsa yace mikikeso nazo miki da shi cikin shagwaba tace Allah nibanason komi kawai muje tare ninagaji da zaman gidanam Bayanda bai ba amma fur naisa taki kawao yamike tsaye yace okkk Yadireta kan kujera yai tfoyarsa itakuwa tazo da gudu zata biyosa shikuwa dayaga haka kawai saiyai keyyyy kofar yai tfyrsa haka unaisa taita masifa hartagaji tai bacci Sai 9:34pm yashigo gidan kwance.yatarar da ita sai bacci take amma kuma da alamar batajima da yin wankaba dakinsa yawice yai wanka yahada tea yazo yazauna kusa da ita kawai sai tafarka suna hada ido tasakamai kuka Cikin wani wani irin yanayi yace unaisa minene tace yo bakaibane Kai tafiyarka kabarni yace ayya my baby sorry ko bazan sake ba kinji kiyi shiru Tai shiru Yace yauwa my beauty zoki Sha tea yadinga bata harta Sha sosai kafin shima yasha yakwanta rigingine kan carpet din yace my beauty zokimim tausa Unaisa tace naki wayon ka man.uncle kaki muje tare nukuwa bazan ma tausa ba. Idonshi alumshe yace to shknnn nikuma nasoke bazan maidake ba Aikan yakarasa tafada jikinshi tarungime shi tana sorry sorry uncle pls Allah zanyimaka yace naji zokifaramin aikuwa tasoma mai jiki ba karfi yajanyota tafada kirjinshi yace my beauty gida kikeso tadaga mai kai Yace to shknn angama zanmaidake cikin shgwana tace uncle gobene fa Kai alkawari yace naji yace amma to idam kinje mizakice masu Cikin shagwaba tace gsky zanfada masu yadan zaro ido yace aikuwa bazan maidakeba cikin sauri tace nooo uncle wlh bazan fadama domin mijina ba baya kasar unais baisake kulataba tunda tafara maganar mijinta............ Rana bata karya akace saidai Uwar ya taji kunya Domin kuwa ayai ne alkawarin da unais yayi ranar taxo domin yaune ranar larba (Wednesday) Ayau tunda suka tashi unaisa keta masa rigima Tasamai kuka yo ni uncle mekakenufi ne ko kamanta da alkarin da... Kantakarasa yatashi agun Yakima bedroom yai kwanciyar sa tatashi tabishi acan ma tadinga rigima yasake dawo falo tabiyoshi kawai saiya fusata kawai yahada hanayenta ya daure akujera yace to yajxu sainaga tayanda zaki biyoni yai tfyrsa bed room yai baccinsa Bayan 2 hours yafuto hatga Allah shiyama manta yadaure ta ea Sauri yakaraso gurinta ya kuncenta kawai tafada jikinsa tare da sakin wani irin marayen kuka Rarraahin ta da kyar yashawo kanta Itakuwa rokonsa tadingayi tare da magiya Unais jikinsa yai sanyi sosai yaji taisayinta yashig jikinshi Ahankali yace jeki shirya kizo muje nakaiki Yaciro wayarsa yakiransa da yasa suka dauko unaisa.yace zuso yanxunan yana bukatar sumaidata gida yakashe wayar Unaisa aguje rawuce daki cikin mijti 2 tafito sanye da riganta dataZo da ita saikuma jakanta adaidai lokacin ne yaransa suka iso suka shiga motoci har unais din ma sai airport......................... To fans dina karku Damu kudai biyoni domin kuji yadda zata kaya................. Gadai uncle & beauty a airport shin tafiyar nan zatayuwu kuwa koyaya..................... Taku akullum ako da yaushe MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:21 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 ((( hasken xuciya))) Na ummey MATAR MANYA Page. 3⃣9⃣⏯4⃣0⃣ Da gudu tazo tafada jikin shi tace uncle Na shirya muje koh , Yakalleta sai murna take da far in ciki zata Nigeria Ahankali yace my beauty sai murna kawai kike koh dams kingaji da ganina anan koh,,, Unaisa ta turo baki cikin shagwaba tace um um my uncle zanyi missing nakafa sosai kagafa inason ganin my family pls my uncle sorry Murmushi yai tare da cewa.my beauty to yanxu mizaki bani Wanda zaisani happy da kuma bazaki manta da uncle ba Unaisa cikin gangarowan hawaye tace my uncle bazan taba manta da kaiba tana fadan hakan tahade bakin Su guri daya cikin wani irin yanayi dasaida dukansu suka sube akan kujeraaaaaa... Ahankali tasoma zame bakin ta domin lebben ta.sunsoma zafi amma shi oga unais badan yagaji badason ransa Ahankali tace my beauty.......... Aikafin yakarasa tace shiiiiiii zoben ta Na azurfa dake hanunta tazaro takamo Dan yatsarsa tasakamai shima zobenshi Na gold yaxaro yasaka mata tare da kissing hanun Yajawo ta jikinshi har suka fito compaund din gidan suka Tatar da yaran Sa suna jiransu yace my beauty yanxu tafiya zakiyi ? ahankali tajuyo duk ta marairaice masa tace uncle Yai saurin dora Dan yatsarsa a lebenta tareda cewa shiiiiii muje kawai ahankali suka karaso gurin motacin yazaunar da ita amotar da ita kadai zata zauna Yadan sunkuya.bakin.kofar yace my beauty sefa jony Allah yakiyaye hanya Cikin mamaki tace my uncle.dama barakani zakaiba Yace noo my beauty kije kawai kokuwa lokacin da zakizo nine naimiki rakiya ne Cikin turo baki tace to wlh nikiwa nafasa idan baxaka rakani airport ba kawai tasamai kuka Yace well ai kuwa seki fito mukoma ciki domin nidama inajin yunwa kuma fride rice nakeso kidafan Yadan bata fili tareda cewa muje koh Aikuwa tatashi tai ciki da gudu tanafadin Nidai wlh bazaniba idan har baka rakani ba Murmushi yai tare da jinjina yarin tar irin ta unaisa girgiza kansa kawai yayi Yajuya tareda cewa sujirashi yana zuwa suka kamkame jiki tareda fewa OK sir Yao ciki direct dakinta tanufa yatarar batanan harya fito saiyaji motsi a kiching kawai yai murmushi tareda zama a Dinny Bayan kamar 10 mint tafito rike da abuncin tadire mai a Dinny taja kujera tazauna tareda kauda kanta gefe tana murgunda baki Murmushi kawai tayi yasoma yin loma 1 kawai yasoma aaahhhh my naisa kasheni zakiyi da zafi Cikin turo baki tace yo oi hakkinan ne man Dariyace taso kufcemai yadanne yace Niko my beauty tace E tareda murguda masa baki murmushi kawai yai baice komiba yakaraso gaban ta yasoma bata abuncin amma taki ci Saida taga yasoma zama normal unais kafin taci abuncin bayan shngama tace pls my uncle kai hkr muje Baice komi ba illa mikewa da yayi yace muje haka suka karaso har gurin mortar akabude musu suka shiga Direct sai airport suka sauka saura 5 mnt jirgin yadaga aikuw unais yace my beauty time is going fa kiyi sauri Ahankali tatako gabansa tace my uncle jinake kamar nafasa yace nooo my beauty muje Ahaka taja hanunta har jikin jirgin yahada bakinsu danata basu rabuba har sai ana saura 1 mint jirgin yatashi kafin ya ce Allah ya.kiyaye hanya my beauty kigaida dukan dangi kinji daga fadan haka kawai yajuya yai ficewarsa unaisa kuwa kuka take sosai tana maihanu Unais kuwa yanafitowa jirgin yatashi sai Nigeria Direct yashiga mota cikin zugin zuciya direct gidan join yanufa............ Nikuwa nace my. Naisa yau kam sai Nigeria eyeeeee eyeeeee Yar aminta momyn arfat Surukar Dady &Momy Yar gatan Anty dija &Anty Sa,a........ To my fans kui.hkr da kadan naimaku Wlh yau banajin Dadi sosai banida lpy ne kuma.tunda safe naimuku typing amma aka sami masala Sam na manta wlh akasami akasi sister Na tazo bata kulaba ta goge dukan typing din Wlh wanan ma cikin karfin hali naimaku domin nasan naimaku alkawari ne Pls neeef your prayer. My lovers😘 Taku akulum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:21 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Na ummeyy MATAR MANYA Page 4⃣1⃣⏯4⃣2⃣ Ina mai bawa masoya nurul kalbi hakuri sosai dajina dakukai shiru. Hakan yafarune samadiyar rashin lafiya da nai amma yanxu Alhamdulilah naji sauki sosai ina godiya sosai gawayan da suke turomin sakonni fatan samun sauki da kuma wayanda sukaita kiranana waya nagode sosai Allah ya bar kauna Unais direct gidan join yawuce cikin zugin zuciya jikin shi ba kwari.yashiga cikin falon yazauna Matar join ce tafito tatarar da shi zaune yadafe kanshi tajuya da sauri taje takira join Yazo da sauri yadafa kafadar unais Yace my man yade miyake raruwa Cikin baxarwa unais yadago yatareda cewa !!Mikagani Yace you mode Yace karkadamu bakomi Yace pls just tell me the problem Yace bkm fa kainane kawai keciyo Yace kai headache kuma DR da kanka lallai ciwon kannam Hakadai har unais yadan sake suka dantaba hira Kafin unais sukai sallama yawuce gida 5:20pm ya shigo falon kawai saiyaga duk gidan yaimasa girma bed room.yawuce ya watsa ruwa yadawo falo yakuna TV yahada tea yana Sha cike da kewar my naisa........... Fan's Baku tambayi labarin my naisa ba 3:45pm jirginsu ya diro birning shehu bayan sunfi to jirgin suka shiga motocin Su sai unguwan su unaisa unaisa cikin zumudi da hawayen far in ciki Tace tsaya anan Ya isa ya isa iyasa aikafin motar ta iyda sayawa tabude motar dagudu tafito tafada cikin gidan............ Timmmm tafada jikin amminta tana kukan farin ciki ammy dake zaune tafada duniyar tunanin Yar tata Kawai saiganinta tai ajikinta Cikin kuka ammy tace unaisa haryanxu ma gizon kikemin Unaisa cikin kukan far in ciki tace ammy Na nice walahi nice madawo unaisanki CE ba gizo bane Aikuwa cikin wani irin zabura ammy tai sujuda tagodewa.Allah tajawo unaisa jikinta ta rumgume tana kukan farin ciki da murna tare da godewa Allah Dukansu sai sambatu suke Kawai saiga sallamar Abba shima aiko da sauri yakaraso gurin Su unaisa ramike tare da fadawa jikin shi Rungimeta yai tareda jero adu,aoi godiya ga Allah Sunshafe Sama da 1hour kafin suka nutsu suka zauna ammy tace Allah mungode ma da kamaida muna Yar mu lpy Abba yai dariya yace yamxu kam sai hankali ya kwanta koh jininki yasaukoh Unaisa taturo baki cikin shagwaba tace yo abba dama kaiba kai kewana ba koh Cikin fida ido irin wasa nan yace ni asuwa nace banyi kewar my baby ba Suka dinga dariya Ammy tace kinga tashi muje ki wanka kici abumci kihuta Tamike sikawace Abba yakira Dady yagayamai Dady cikin fari. Ciki yace gasunan zuwa yanxu nan Unaisa tai wanka ammy takawo mata abumci Dan gidan ta Kawai saita shiru Uncle dinta tatuna yanxu ko meyake ne? Cikin zubda Yar kwallah tashafe kwallah tasoma cin abincin harta.gama.kafin ta kwanta acinyar ammy suka soma sabuwam fira Kawai suka soma Jim jiniyar motacin Su Dady sunyi parking kofar gidan Da gudu arfat yashigo.yafada jikinta yana Momy Na Momy Na Nai missing naki sosai Itama da gudu tarumgume shi tamafadim nima haka my boy. Suka rungume juna Kafin Dady yashigo da Momy taje da gudu ta rungume Momy tana fadin nai missing naki my Momy Momy ma cikin farin ciki suka rumgume juna Kafin suka zauna aka gaisa da kuma jajjantawa da murnar ganin unaisa Arfat yace Momy Na ina chocolate dina kinsiyomin Unaisa cikin murna fal ranta gata ga danginta Tace nooo my boy saidai gobe zamuje A G G MALL mutsiyo koh Yadaga kansa dacewa E my Momy Tace yauwa yarona tare da Shafa kansa Momy ce tai saurin cewa inaaaaa. Haba yata aikeda fita bayan xuba inaaa habadai Unaisa sai hawaye ne kawai ke kwarsnyowa a idonta Aranta tanafadin Yo aiga irinta ni duk uncle ne yajamin walahi Dady ne takatsesu da fadin duk bawanan ba ma Yata kigayamana. Abumda yafaru da ke sanan ya akai hakan takasance duk wanan lokacin kina ina............... Ai kuwa tunda Dady yasoma Mgn zufa tatsoma tsatsafowa unaisa Da sauri tadago takalli dady ........... Taku akullum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [10/25, 10:21 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Na ummeyy MATAR MANYA Page 4⃣3⃣⏯4⃣4⃣ Da sauri tadago takalli dady Saikuma tai shiru Ammy tace dake ake magana ko bakyajine Cikim bugun zuciya ta gyara zamanta tasoma koro bayani filla filla kamar gaske Damafa Dady yan shanjini ne suka daukeni masu yanke kan mutane Ammy tace to taya akai Tace dama fa nataso daga aiki ne kawai sai jinai anjawo ansakani awata katuwar bus dake Cike da mutane many a da yara tundaga lokacin bansake sanin inda kaina take ba kawai nafarka naganni awani daki dake cike da mutane sanye da tufafi jajjaye Haka muka cigaba da zama agidan kulum zasu kawo Sabin muranen da suka sato amma basa masu komai kawai sunatarasu ne To fa ammy Na dahakane har mukakai sahon wann lokacin acan sai a daren jiyane Me gadin gidan bacci yadaukeshi mukuma mukai takanmu kowa Yakama gabanshi to shine INA kawowa bakin titi Allah yahadani da wani drive yadaukoni yamaidani gida Kowanensu cike da jimami suka sauke ajiyan zuciya Abba yace to ko zaki iya gane gurin ne kowane garine Dady yace kwarai kuwa domin za,atura Jami,an rsaro domin adauki mataki Aikuwa cikin kalalo ido da rikicewa Unaisa tace E amm Na,am abba Abba yace bakiji bane Cikin rawan murya tace amma Allah abbah ninamanta ko inane barema inajin tsoroo fa Momy tace hakane kuma dolene taji tsoro don't haka kawai abarsu da Allah koya kikaga tafada tareda duban ammy Ammy tace hakane kam Su Su dady sukace to shknn bkm Dady yace inaga nayanke shawarar tarewan yata nanda 2-3 months koda son baigama aikin nashiba saikuwuce tare Unaisa ta dago afirgice tareda hade wash yawu Dukansu fatan Alkairi sukai Itakuwa dakinta tawuce ta kwanta kozata huce gajiya da kejikinta aikuwa sai bacci Su dady kuwa sukaci gaba da tautaunawa game da lamarin Dagari yawaye tatasa ammy agaba tanamata kukan sangarta ita abarta zataje gidan anty Sa,a da Anty dija Ammy tace INA lalala Sam batasan zancemba Abba ne yakira dady tasanar masa shima da kyar ya yarda tareda cewa Su shirya ga drive nam zai kaisu Agurguje tai wanka ta shirya yaronta drive yazo sukai ma ammy salama suka wuce gidam.anty dija Tana Shafa adu,a kawai taji sallamn unaisa aikuwa da gudu takaraso suka rungime juna cikin farim ciki bayan sun nutsu ne Anty dija ke tmby ta abunda yafaru karyanda tagayawa Su ammy itama shi tagayamata Anty dija harda kukanta da kara godewa ubangiji da ya tsare mata Yar uwarta Arfar ne yashigo da gudu yafads jikin mom dinshi . yanafadin my mom nagaji tashafa kansa taresacewa muje kaci abunci koh yadaga kansa Sukaje tadibi abunci tana bashi yanaci har ya koshi suna fira da Anty dija Tace kartadamu zatazo tamata sati dija tawaro ido tace Yanxu ba irin dabane ba yanxu kina karkashin wani Dan HK dolene saida izini Hakadai suka ta fira saida taga lokaci Na tafiya sann sukai salama daga nan gidan Anty Sa,a suka wuce Bakaramin mmk antyn tai ba Tace baby kena ke gani kokuwa dai ..... Kantakarasa unaisa ta rigada cewa nice nice wlh nice nice antyyyy dagudu tafada jikinta suka rungume juna kafin suka nutsu tasa tan aiki suka kawo masu drinks suka ci suka sha kafin ta tambayta abumda yafaru tamike tahiga bed room din Anty ta kwantar da arfat a gadon Anty tadawo falon an an take gayamata karyanda takewa duk Wanda ya tmby ta Bakaramin jimami Anty tai ba Tasoma cewa zanje gidan nasami dadyn my son akan adage auren yadawo kusa domin gujewa irin wann Unaisa tace a a fa Anty pls karmuyu HK pls wlh vanason natare yanxu pls Anty tasoma dariya Tace wlh baby kina bani dariya sosai yo.SBD me toh? Tace yauwa Anty kinga fa idan yadawo ba yarigada yadawo bane zai koma nikuma inajin tsoron zama nikadai Anty tace a a fa fadi gsky baby Vahaka kike nufiba Race Allah Anty bkm Tace to shkk Wayar Anty CE tai kara tasoma Neman agaji Anty tai murmushi tace wow kingama my son kekira Saida gaban unaisa yafadi amma tadake tareda tabe Baki kawai tai Anty tai murmushi tare da girgiza kai tace baby Allah shiryeki Tadaga wayar cikin happy suka soma magana Unaisa kam gyara kwanciyar ta tai tanajin yanda Su Anty kefiran su A a fa my son to nikam ina bukatar kara ganin jikokina Unaisa batajin komai yakecewa Saidai Taji antyn nabashi amsa Yace habade my anty yanxu ita yar kauyen CE da kuka auramun kinaga ko kallo ma ta isheni bare Na tabata haryakai ga naimata ciki ta haihu Anty tai murmushi me sauti race my son kana wasa ne Amma wlh baby kam tafi karfin ace mata hakan kaimadin Dan baka gantaneba Amma kuma itamadin saita rama Yace tarama kodai tarame ba Anty tace a a karkai cika baki my son karwani tym kazo kana kawomin kara tanahanaka.........dadare Yace ai wlh anty ba yarinyar da ta isa anty wlh saidai tafarka taganta a gadon hospital Anty tace a a a to kuwa Ashe barima.nafasa kaima baby domin zaka iya jimata ciwo ..... Kenn koh Haka suka dinga firan da anty Kafin sukai sallama yakashe wayar Unaisa kuwa tafito sabe da arfat akafada domim yayi bacci Anty ramike saye tace badai tfy ba baby ainadauka zaki Dan kwana biyu Unaisa tace a a anty aimunmaki yini koyanzu ma Tafada tareda cewa to mukan munwuce saikuma wani tym Badan anty tasoba domin ita tanason baby sosai kusa da ita taimusu goma Na arziki da kuma chokulet din arfat kafin suka wuce 8:38 pm suka iso gida Taku akullum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 [11/1, 8:45 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 NURUL KALBI ((( hasken zuciyata))) Na Ummy MATAR MANYA Page 4⃣5⃣▶4⃣6⃣ Sannu sannu lokaci ketafiya tun a kwanaki sunzo sun shude sati yaxo yashude harma ayau watan unaisa 1 da dawowa Dady ne yake waya da unais Yake shaida masa dayana bukatar yadawo akwanan domin yayanke hukuncin tarewar Matar Sa a kwanannan Unais cikin gidima sai zuface ke karyo masa Ahankali bakin Sa ya iya furta to Dady Dady yaima salama yakase wayar abangaren unaisa kuma ciwon maran tane yataso haikam domin month yayi Alokacin da ammy tagane Taiwan Allah godiya sosai daya kare mata yarta a inda taje Duk da kuwa tana cikin tashin hankali sosai domin sunsan hali ciwon nata bayamata sannu ko kadan Abangaren unais makuwa yanacikin damuwa domin duk yakasa sukuni tun lokacim da unaisa takoma gida gashi yanxu yaga month yai yassn tanacan tanafama da meansral pain )) ciwonata Domin arayuwansa bayason kokadan beauty tawaha arayuwanta Yanacikin wanan tunaninne wata zuciyar tace mai Kasanima koyanxu taji sauki tana can da mijinnata data gayama Cikin jin wani irin facin rai yafurta nooooooo noo beauty pls karkiyi haka ninasan Wanda yadace dake..... Hakadai yaita sambatu Unais yanata shirye shiryen zuwa gida Nigeria Sannan kuma yakudurta aranshi duk matarda tai gangancin da tayarda aka kawota gidan shi to wlh saita dandani kudarta domin saiya wahalar da ita tayanda saita gudu takafarta SBD wahala Niko nace hmmmm ☺😙😙😙. Tabb muje zuwa magani Dr Muhammad farid (( Mr unais)) Unais kuwa tunda tasami labari tasoma kuka koda taushe cikim damuwa take itakanta takasa sanim takamaimai abunda kedamunta Itadai tasam batason wann auren kuma tasha alwashin duk mutumin da akahadata dashi zaya Sha wahala kuwa wlh 😵😵😵😵😵😵 tabbb. Ayau Saturday ranar asabar kuma ayaune unais zaidiro kasarsa gida Nigeria Su Dady da Momy arfat duk sunje airport domin taro shi 12:08am Jikinsu yasauko Ahankali yazuro kafarsa acikin jirgin yasoma saukowa cikin isa dakuma kasaita gawani irin izgilanci da miskilanci ataredashi Da gudu arfat yazo yadare dadyn shi cikin murna da farin ciki yakecewa Oyoyo Dady oyoyo dadyyy Unais ma cikin far in ciki yarungume yaron nasa akafada sukai kissing juna arfat yace nai missing naka sosai my dady I miss u so much yakara kissing dinshi tareda cewa mi too my lovly son, kafin yakaraso gurinsu Momy yafada cikin Dady yakamo hanun mom yace my mom nai missing naki sosai suka shafa kanshi kafin suka shiga mota sukai gida Cikin kwananan da unaisa tai tana ciwon nan tawahala sosai kafin tasami sauki lokacin da kwanakin al,adarta suka wuce Bayan sunkoma gidane unais yaci abunci yahau Sama yai wanka ya kwanta Cikin baccime yai mafarkin Beauty Koda yatashi kawai saiyagan shi....... Tsaki yai yatashi yashiga toilet yai wankan sarki yafito tashirya yasauko kasa Yatarard sumomy zaune afalo itada Dady suna fira arfat kuwa yana game a laptop yazo yazauna gurin arfat tareda shafe ksnshi arfat yadago tareda cewa Dady katashi yace yes my son ya akai ne Arfat yaturo karamin bakinshi yace nazo chocolate kai bacci yafada cikin gwarancinsa tareda langwabe kansa Unais yai murmushi tareda bashi pick agoshi yace karka damu Nazoma da chocolates dayawa kaji koh Arfat yasoma Salle da rawa adakin Dady ne yai gyran murya yasoma magana cikin taushin harshe akan yanason gobe unais yaje gidan su matarsa domin sugana gakuma bikin su daketa karasowa Dasauri yadago kansa yakalli dadyn Cikin wani irin yaniyi yace amma Dady Dady tace umarni nabaka ba shawara ba inhar dai Na isa dakai Jiki asanyaye yace shikenn Allah ya kaimu mom tace Ameen Suka soma Sama albarka Washe gari da safe abbah ne adakin unaisa zaune sunata fira kafin yafita gun aiki yanakara tambayarta lpy jikinta 8:00am yamike yace shizaifita unaisa taimai Allah yakiyaye Haryakai kofar dakin saiyaji wayarsa tai kara yadaga suka gaisa da dady kafin yake shaidamai da zuwan unais ayau zaizo gidan sugana Cikin far in ciki Abba yace to to to Alhamdulilaj shi Muhammad din Murna fal ran abbah ke adu,ar Allah kawoshi lpy Kafin sukai sallama kawai yasakai yafice dakin Kawai saiwayarsa tasake kara yadauka gurin aikinsune ake nemansa yace gashinan zuwa Kogurin ammy baikomaba yasakai yafice gidan Unaisa tunda taji abbah nawayar da Dady kan maganar mijin nata zaizo gidan taji wani irin tashin hankali yaimata dirar mikiya Tamike tsaye tareda cewa Tabbbbbbbdiiiiiiii ni unaisa Na shiga ukuuuuu Na mijina kuma.................. Taku akulum MATAR MANYA 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺