[29/01, 10:09 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NIDA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 _Zainab Habib /Mom islam_ *Bismillahir rahmanir rahim* https://www.wattpad.com/user/momislam2020?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends 1-2 yarinya ce ƴar kimanin shekaru goma sha huɗu na hango , zaune take a bakin ƙofar wata tsohuwa tana karkaɗa ƙafarta , tsohuwar dake zaune a cikin ɗaki tace "Ramu maza kije ki karɓo min fatari na idan Adamu ya ɗinke "cikin tsiwa Ramu tace "ka jiki dai ke baki da aiki sai aikan mutane ,ni yanzu ma zanyi kwaskwarima in fice "riƙe baki tsohuwa tayi kana tace "ke karki kawomin rashin arziƙi ,ubanki ma sai in aikeshi yaje balle ke "miƙewa Ramu tayi kana karkaɗe koɗaɗɗen zaninta tace "idan yazo kya aikeshi nikam dandali zani ". Tsintsiyar dake bakin ƙofa ta wurgawa Ramu tana cewa "shegiya irin Dije irin tsiya ,baku san mutunci ba ,tsohuwa ta rariko Ramu da gudu taci karo da wani dutse tayi tuntuɓe ,Ramu dake tsaye tana jiran tsohuwa ta zo gurinta ganin ta faɗi yasa ta tu tsirewa da dariya tace "bani da alhakinki har da tafawa , a hankali tsohuwa ta rarrafa ta miƙe tana ɗingishi tace "shegiya irin tsiya kin yiwa Dije "oho dai kindai faɗi sai ki koma ɗaki "Ramu tace "tana tuntsirewa da dariya ta fice . Tafiya taci gaba dayi tana yi tana ranguwaɗa harda yarfe hannaye taci karo da wani mai kwsar kwata , toshe hanci tayi taci ɗammara kana tace "jibeka zankaɗeɗe da kai amma ka ƙare a kwasar kwata ?" saurayin ne ya kalleta a kai kaice kana yace "ke dan uwarki ni kike gayawa haka ?"lura da tayi idanunsa sun juye alamar yana shaye shaye ya sanyata cewa "an faɗa mai shan giya kawai "ajiye baron dake gabansa yayi ya zubo da gudu , mai makon ta miƙe hanyar da take bi sai ta dawo hanyar gidan tsohuwa , da gudu ta shigo tana cewa "tsohuwa ki taimakeni zai kasheni "tsohuwa da ta gama kiɗimewa ta turo ƙofa da ƙarfi tana cewa "ya kasheki "dan Allah tsohuwa ki buɗe wlh ya biyoni "ya kasheki "tsohuwa ta faɗa tare da hayewa gadonta mai rumfa , fitsari Ramu ta saki a wando ƙafafuwanta har rawa suke tana ihu , wani wawan cafka yayi mata kana yace "ubanwa kike zagi ?"cikin suɓutar baki tace "badai ubana ba "buge mata baki yayi kana yace sai uban wa ? ya wanketa da mari ta riƙe gurin a hankali tace "Allah ya isa "waro ido yayi kana yace "waye wai ubanki ne ?"cikin tsiwa tace "kaje ka dubashi "tsohuwa dake ɗaki ta ɗaga murya tace "wlh kaci ubanta dama maganinta irinka mahaukaci "bugu ɗaya yayiwa ƙofar ta buɗe ya faɗa ɗakin da gudu yana cewa "ke gyatuma ki iya bakinki wlh zan mugun saɓa miki "nayi shiru "tsohuwa ta faɗa tare da toshe bakinta , mai kwasar bola yace "dena kallo na "cikin sauri ta sunkuyar da kai yace "tari naji kinyi sai na buge bakinki "Ramu dake bakin ƙofa tana jin diramar da sukeyi ta sanya dariya mai sauti tare da cewa "yau a dandali akwai labari mai daɗi ,ta fice da gudu . Fitowa yayi ya tsaya a tsakar gida yace "wlh idan na kama jikarki sai nayi mata dukan tsuguna kaci doya "wlh kayi mata dukan sumewa ma "tsohuwa ta faɗa tana gwalo ido ,ficewa yayi cikin tafiyarsa irin ta ƴar shaye-shaye . Tsohuwa najin ya fice ta nunfasa tare da yakice ɗan kwalin kanta tana fifita "wanan yarinya kwai masifa ,taje ta tsokano min tsuliyar dodo yanzu da naɗamin duka ai dana shiga uku ,tsohuwa ta faɗa tana share ragowar hawayen dake idonta. Tunda Ramu ta fita take neman tsokana ,duk wanda tagani ko sa'an waye tsokanarsa take , wasu manyan sun bari a yarinta ke damunta wasu kuma basa ƙyaleta , cin karo tayi da wata budurwa tana waya a kusa da gidansu ,kasancewar gidan tsohuwa da nasu babu nisa , har zata wuce sai ta dawo da baya ta kalli budurwar ta tuntsire da dariya kana tace "jiran saurayinki kike ?budurwar dake yamutsa fuska tace "jiran ubanku nake "a'a'a ,Ramu tace "tana riƙe baki sai kuma tace "badai ubana ba sai dai naki "budurwar zata bita da gudu ta arce tare da yi mata gwalo ,cizon yatsa budurwar tayi cikin takaici tace "Allah yasa ma babyn nawa bai zo ba da wanan shegiyar yarinyar sai ta yarfani ,wata ƙila ma ta fallasani tace "aron kayan nayi, tana cikin magana wata mota Sharon fara mai gilashi tayi parking a kusa da ita , washe baki budurwar tayi kana tace "baby har ka iso ? leƙowa yayi yana yi mata murmishi yace "na ɗauka ma nayi miki laifi sbda ban fito da wuri ba ? "uhm ai baka laifi babyna ,budurwar ta faɗa tana kashe masa ido , buɗe murfin motar yayi tare da fitowa a hankali yace "dole in jinjina miki sarauniyar mata ,sunyi nisa a love Ramu ta taho a hankali da kifiyarta a hannu ta sace tayar motar tare da rugawa da gudu inda bazasu ganta ba . Saurayin ne yace "Saudat ina sonki so mai tsanani bansan ko kema kina yimin irin son da nake yi miki ba?, lumshe ido budurwar da ya kira da saudat tayi kana tace "ai ni a tunani na Abdull soyayyar da nake yi maka tafi gaban kwatance, jin daɗin kalamanta ya sanyashi kamo hannunta ya buɗe murfin mota ta shiga shima ya shiga mazaunin driver ya tada mota , mamaki ne ya kamasa ya buɗe murfin motar ya fito tare da kallon tayar motar a fili yace "innalilahi wa'inna ilaihir raji'un , fitowa Saudat tayi ta kallesa tace "wai meke faruwa ne babyna?"tayar motar ce ta sace kumafa lafiya nazo da ita ai kin gani ma ko ?Abdull ya faɗa cikin ɓacin rai "to bari a kirawo masu gyara man ,Saudat ta faɗa tana shirin kama hanya ,Abdull da ransa ya gama ɓaci ya ɗauko wayarsa ya rufe motar da key yace "ki koma gida ni zan tari napep in hau ,ba haka taso ji ba daga gareshi sbda taso ya tafi da ita tunda duk zuwa yana yi mata kyauta mai tsoka gashi yau babu ko sisi kuma bashin kayan dake jikinta taci bata biya kuɗin ba , gani ranta a ɓace ya matso kusa da ita a hankali yace "Saudatu ki kwantar da hankalinki idan ganina ne da zarar munyi aure kin dinga ganina kenan ,murmishin yaƙe tayi lokacin daya fara tafiya a zuciyarta tace "ancema tunaninka nake ni tunani na daban ,ya zanyi in biya bashin da ake bina ?"ganin yayi nisa yasa ta yin gudu kaɗan-kaɗan har ta cim masa yana tare mai napep, baby yanzu tafiyar kenan ?Abdull dake shiga napep yace "insha Allah ba lallai gobe ma in dawo ba ,sbda zani Abuja wata ƙila nayi one week ma a can ,gabanta ne ya bada dumm a fili tace Bana ƙaunar muyi nesa da juna ji nake kamar in bika,murmishi Abdull yayi kana yace "ina dawowa sai maganar auranmu kisa ranki a inuwa. Cikin jin daɗin kalaman nasa ta juya da sauri tayi hanyar gidansu tanajin wani irin farinciki a ranta , tasan tabbas ta auri Abdull to hatta ƙawayenta tayi musu zarra sbda tarin dukiya da mahaifinsa ya mallaka kowa yasan da zamansa. Ramu na isa gida ta tarar da ƙannenta a zaune su biyu ,da Hajara da mariya , Hajara zatayi shekara uku yayin da mariya take da shekara ɗaya a duniya amma tana tafiya ba sosai ba , tsawa tayi kusa da mamanta tace "Lami ni a gaskiya na daina zuwa gidan tsohuwa ,yau ma sata ta laƙa min "waro ido mamar tata tayi kana tace "dan ubanki ban hanaki zuwa gidanta ba ?"tunda bazata fasa aibanta minke ba"Baba daya fito daga bayi hannunsa riƙe da buta yace "ina cikin gidan kuke zagarmin uwa anya kuna neman zaman lpy kuwa ?, Lami data cika tayi fam dan ita a rayuwarta ta tsani dangin mijinta bare ita kanta uwarsu, cikin gyatsina baki tace "ai tayi abin a faɗa ne da batayi ba baza'a faɗa ba "a fusace baba yayi gurin da Ramu ke zaune sbda suna haɗa ido ta ƙyal-ƙyale da dariya marar sauti ,baba yayi kanta da gudu yana cewa "ƴar kan uba wlh ke kin zamo fitinanniya ya bita da ubangudu , zagaye gidan ta farayi ta jefo sanda kusa da ƙafar baba -baba ya faɗi timm ya fara ihu yana cewa "wayo Allah Lami ɗagani "wata wawuyar dariya Ramu ta daki harda rawa tana zaro harshe , Lami na ganin abun kamar wasa ta ƙyaleshi bata ma juya ba bare ta san halin da yake ciki , juyo muryar Ramu tayi tana cewa "Lami baba na kuka wlh harda hawaye "ido waje Lami ta juya tare da miƙewa ta nufi gurin baba cikin tausayawa kamar ba yanzu suka gama faɗa ba tace "mai gida dan Allah ka tashi "baba dake jin ciwon da kwankwason sa keyi masa babu halin masifa yace "ɗagani -dagani"to Lami tace "kasancewarta mai ƙiba sosai ta fincikosa ya miƙe ,kasa tsayuwa yayi murya irin ta wanda yaji jiki yace "kaini ɗaki "tsaki Lami tayi kana ta sureshi , Ramu dake rakuɓe ta ƙunshe dariya jira take taji baban nata ya suɓuto ta sa dariya , ganin an kaishi ɗaki lafiya ta fice waje tana kuka. A wata fale falen katifa ta jefashi ya saki ihu tare da cewa "wlh inhar Allah ya tashi kafaɗa ta saina yi miki hukunci dai-dai da laifinki "Lami dake girgiza dama ƙirs take jira tace "sai me ?ni wlh nama gaji da zama da kai tunda baka da amfani sai wajen cin abinci ,baka fita nemowa ,kullum nayi sana'a ribar a gida take tafiya "gumm baba yayi har ta fice bai sake magana ba ,yasan dai gaskiya ta faɗa. Saudat na shiga gida ta sami Ummanta na tuƙa tuwo , tsaki tayi kana tace "kullum tuwo kullum tuwo wlh dole ciwo ya dinga kama mutane ,ayi abin arziƙi baza'ayi ba sai tuwo "zaro ido Umman tayi tare da cewa "gidanku nace , anyi miki dole kici ?to tun wuri ki rufamin baki "Saudat na tafe tana bubuga ƙafa ta shige ɗakinta dake ɗake ɗauke da tabarma babu katifa sai tulin tsummokara tai tsaki ,ta nemi kujara ƴar tsugunno dake gefe ta zauna tare da rafka tagumi tace "ni Saudatu na shiga uku ,mai zan cewa Habu tela oho ,ya bani bashin kaya gashi nayi masa alƙawari "faskekiyar wayarta ta ciro infinix hot 10 ta nemo number Abdull ring ɗaya ya ɗauka tare da sallama , cikin rage sautin muryata tace "babyna ka isa gida lafiya ? Abdul dake zaune a makeken palon su ya amsa da cewa "eh har na huta ma ga hajiyata ku gaisa "miƙawa mahaifiyar tasa wayar yayi ,hajiya ta ƙarɓa ta kara a kunnenta tare da cewa "ƴata ya gida ya sanyi "lafiya lau Saudat tace "ta kuma gaisheta sukayi sallama , tare da taɓe baki hajiya ta miƙawa Abdull waya ta miƙe tabar gurin , baki sake yake kallon hajiya har ta ɓace wa ganinsa ,sanan ya nunfasa tare da miƙewa ya wuce bedroom ɗinsa , zama yayi kan bed tare da cusa hannunsa cikin yalwataccen sumar kansa yana huci , a fili yace "nasani tabbas akwai gagarumin matsala a gabana ,hajiya bazata amince da auran Saudat ba sbda dalilin da bazan iya amincewa dashi ba , gagararsa zaman yayi ya miƙe tsaye yana zagaye ɗakin hannunsa na haɗe ta baya yana lanƙwasasu suna ƙara ,wata dattijiwa ce ta bankaɗo ƙofa cikin zafin rai tace "Abdull gobe zaka koma egypt wlh gara zamanka a can da tayar mana da habkalin da kakeyi ,wanan wace irin rayuwa ce minyi maka zaɓi tun kana ƙarami amma yanzu wuyanka ya isa yanka shine kake neman bijire mana ko ?"ran Abdull yakai ƙololuwa gurin ɓaci sbda ji yake kamar ya ɗora hannu a kai yana tsala ihu ko ransa zai yi masa daɗi , yana jin daya auri Fati gara ya zauna baiyi aure ba , sbda abubuwan da ya taɓa gani ido da ido har yanzu ya kasa ɓace masa ,wanan shine ruwa biyun tabbas ta zamo (zulwaja haini) ,dattijuwar dake tsaye tana balbala masa masifa , sai da ta gaji sanan tayi shiru tana jiran abin da zai ce , kusam mintuna wajen goma Abdull bai yi magana ba ,can kuma ya juyo ya fuskanci dattijuwar yace "Anti Ummi bance muku bana son Fati ba "nidai ku barni in auri wacce nakeso "au iyee ma ,ni zaka kalla kace wani wai inbarka ka auri.. to ka daɗe baka mutu ba ,aure babu fashi nan da sati biyu kai nan da kwana goma ma wlh auranka da Fati ya ɗauru "cikin matsanancin firgici Abdull ya kalli Anty Ummi dake faman sababi yace "anty kiyi haƙuri ki...,ficewa daga ɗakin tayi ba tare da ta kuma sauraronsa ba tace "sauran shawar wari ya rage gareka Abdullahi. Tashin hankali iya tashin Hankali Abdull ya shiga har ma yake jin inama mahaifinsa na raye babu wanda ya isa yayi masa haka. Ganin zaman da yayi ba shine mafita a garesa ba yasa shi miƙewa ya shiga toilet ,ruwan sanyi ya sakarwa kansa kasancewar garin da zafi ,tunda ruwan ya fara sauka a jikinsa ya lumshe ido hoton fuskar Fati yake gani da abinda ta aikata runtse idonsa yayi yana mai cewa "wlh an cuceni "lokaci ɗaya kuma ya kashe shower ɗin ya ɗaura tawul ya fito , zama yayi a kan gadonsa yana lanƙwsa hannayensa , jiyo rurin wayarsa da yayi ne ya sanyashi miƙewa a hankali ya isa kan tebur ɗin da wayar take , Sis Fatima ,sunan da yayi saving number ta kenan a wayarsa ya gani , ɗagawa yayi tare da kara wayar a kunnensa yace "ina jinki "Fati dake zaune a gurin cin abinci ta ajiye cokalin dake hannunta cikin siririyar muryarta mai ɗaukar hankali tace "brother na da fatan ka wuni lafiya ?"cike da miskilanci ya fara magana kamar an shaƙesa yace "Tima kizo gidanmu akwai maganar da zamuyi "cikin jin daɗi ta miƙe tare da ture kujerar data tashi a kai ta wuce gurin biyan kuɗi ta biya tabar gurin , motarta dake pake a gaban gurin cin abincin ta shiga tare da yi mata key tabar gurin , tuƙi take tana tunani iri-iri ,ta wani ɓangaren hankalinta na titi a fili tace "Allah yasa kalmar dana daɗe ina tsumayi zai faɗamin da wlh yau bacci sai Allah "tana isowa bakin tangamemen get ɗin gidan tayi horn mai gadi dake zaune ya leƙo tare ɗaga mata hannu ya buɗe ta shige , kai tsaye gurin ajiye motoci ta nufa tana ajiyewa ta wuce side ɗin su Abdull , Anty Ummi ta samu a palo sai hajiyarsa , har ƙasa ta tsuguna ta gaishesu kana ta koma kan kujera ta zauna , murmishi anty Ummi tayi kana tace "Fati ai mutumin naki yana ciki "cikin jin kunya fati tayi murmishi tare da miƙewa tace "shine ma ya kirani a waya "sai tayi gaba . Anty Ummi ce ta kalli Hajiya tace "kinga munafukin yaro yana so yana kaiwa kasuwa ko ?"uhm ai yaranan sai Allah nifa dama nasan yana sonta gulmace kawai "Hajiya ta faɗa tana turo ɗaurin ɗankwali gaba . Fati na shiga ta tarar da Abdul zaune a palonsa hannunsa riƙe da kofi mai ɗauke da lemun karas , yana sha yana juya kofin .. Uwar gida ga yadda zaki haɗa lemun karas da kanki . ABUBUWAN HAƊAWA Karas Citta Sugar Flavour Da farko zaki wanke karas ɗinki ya wanku sai ki yanka karas ɗinki ƙana na ,ki markaɗashi a blanda sai ki wanke cittarki ki yanka ƙanana ki markaɗata a balanda tare da karas ɗinki , sanan ki tace kisa sugar da flavor sai kisa a frij yayi sanyi sosai , karas yana da amfani musamman ga lafiyar ido ma. Sallama tayi a hankali kamar ba ita ce ta shigo da kuzarinta ba ,amsawa Abdull yayi tare da ɗago kai ya kalleta ,kallon shigar da tayi yayi riga da wando ne a jikinta na jins sai t-shet mai ruwan ƙwai tanada adon duwatsu a jiki ,a zuciyarsa yace "mtsew wanan rashin ɗa'ar har ina ?sai kuma ya nuno mata kusa dashi yace "ta zauna , zama tayi tare da kwantar da kanta a cinyarsa , cikin sairi ya ɗagata tare da cewa "bana son raini fa "muyi abinda ke gabanmu "kallonsa tayi da fararen idanunta alamar tana jinsa ,Abdull dake kallonta yace "dama abin da nakeson faɗa miki shine kicewa anty Ummi bakya sona "wani rass gabanta ya bada ta miƙe tsaye da sauri tare da cewa "na shiga uku brother dama kiran da kayi min kenan ?"cikin nutsuwa yake kallonta yace "eh sbda bana son ayi mana auran dole ke bakice kina sona ba nima bance ina sonki ba so mu yanke hukunci tun kafin a cutar da zuciyoyin mu "ido waje Fati ke kallon Abdull a zuciyarta tace "wai bana sonsa ?"sai kuma tayi murmishin yaƙe tace "babu damuwa yayana indai dan wanan ne zan faɗa musu insha Allah ta juya ta fice zuciyarta kamar an sheƙa mata ruwan zafi ,har ta kawo palo batasan tazo ba sbda tuƙuƙi da zuciyarta keyi , Anty Ummi dake zaune tana jiran fitowarta ta miƙe da sauri ta dafa kafaɗar Fati tace "ya akayi ne Fatima ?"murmishi ta gayyato ya ziyarci fuskarta kana tace "wlh lafiya anty "mai Abdull ɗin yace "miki ?"anty Ummi ta jefo mata tambaya ,Fati dake tunanin abin da zatace ta wuce kan sofa ta zauna tare da sauke nunfashi tace "wai wai... Hajiya data fito yanzu itama ta iso gurin anty Ummi tace "mai ke faruwa naji tana ta cewa "wai "a tare suka iso gurinta kamar sun haɗa baki sukace wani abun yayi miki ?"a'a Fati tace "lokaci ɗaya ta tsinci kanta da faɗar abinda zuciyarta keso tace "cemin yayi wai ya daɗe yana sona kuma nice matar da zai aura amma kar in faɗa muku "murmishi ne ya ziyarci fuskar Hajiya da anty Ummi tace "amma naji daɗi ashe Abbdul bazai watsan ƙasa a ido ba "ta ɗaga hannunta sama tana godiya ga Allah , tsabar farinciki Hajiya ta kasa magana ,sai jinjina kai da takeyi alamun daɗi ya kamata , miƙewa Fati tayi ta fice a dole wai kunya ce ta kamata , tana zuwa gurin da ta ajiye motarta ta ciza yatsa tare da cewa "nako shiga uku tabbas nida gidansu Abdull sai an kuma ganina ƙila sai ranar da aka kaini faɗa idan na zamo matarsa , kai tsaye ta shige motarta tana jimamin ɓaran ɓaramar da tayi . Gidan su Saudat. Saudatu dake zaune tunanin duniya ya isheta har an kira sallahar magrib tana zaune taji an turo ƙofar ɗakinta , Ummi ce hannunta riƙe da kwanon tuwo da miya ta ajiye gaban Saudat tare da cewa "tunda sallah ta gagareki to kici abinci " rai a ɓace ta kalli tuwon dawar dake gabanta tayi tsaki tare da cewa "nifa bazanci ba wlh da inci gara in kwana da yunwa bakina duk yai ta wari "Ummi bata ce komai ba ta fice tare da barin tuwon a ɗakin ta jayo ƙofa , Umma na fita yaro ya shigo tare da gaishe da Umma yace "wai Saudat na nan ?"eh Umma tace "yaron yace "wai tazo inji Habu tela "Saudat dake ɗaki ta zaro ido kamar an tare ɓera a rami tai sauri ta haye katifarta tana shirin janyo bargo tayi ɓarin miyar kuka , bata tsaya kula miyar ba ta luluɓe jikinta ta fara rawar sanyi , Umma dake waje tace "kai ka shiga tana ciki "to yaron yace "ya kama hanyar zuwa ɗakin Saudat , yana isa ya buɗe labule ya ganta kwance da alamun bata ada lafiya ,bai tsaya kulata ba ya fice , Umma ko sai kallonsa take [29/01, 10:10 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️     *NIDA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 _Zainab Habib/Mom islam_ Page 3-4 Tasan baya wuce cin bashin taje tayi ,Saudat na jin yaron ya fice ta yunƙura ta miƙe kana tace "Allah ya taimakeni wlh da an ritsani " miƙewa tayi ta fito tsakar gida tare da ɗaukar buta ta shiga bayi ,tare da alwalah ta fito tana shirin shiga ɗakinta babanta ya ƙwala mata kira yana tsaye a bakin ƙofar dakin mamanta , amsawa tayi kana ta nufi inda yake , kanta a sunkuye tace "baba gani "mahaifin nata dake tsaye hannunsa riƙe da redio ya miƙa mata yace "ki ajiyemin a ɗaki "to tace "dan ta ɗauka wani laifin tayi , tana shiga ta sami Umma na sallah ta ajiye ta fito. Bayan rabuwar Ramu da Saudat bata zarce ko ina ba sai gidansu , tana shiga ta sami Lami tana tuyar waina , dama sana'arta kenan kullum da yamma tana yin mai ƙuli , da rawar jiki Ramu ta ƙarasa tare da kallon  Hajara dake riƙe da ƴar ƙaramar roba ,da alamu talla zata ,hararta Ramu tayi kana tace "Lami ance akai da dubu guda inji wani mai kuɗi "cikin farinciki Lami ta hau sauri har tana ƙonewa ta fara zubawa a wani babban baho   nata sabo ,tanayi tana ƙirgawa har ya kai na dubu ɗaya tasa gyaran guda biyar tace "Ramu ta ɗauka ... INDA AKE YIN WAINAR FARAR SHINKAFA. •Farar shinkafa •Yis •Sikari •Gishiri •Albasa Da farko zaki wanke shinkafarki ki jikata a markaɗa ,amma ba lallai sai ta jiƙu ba ,sai ki zuba yis da gishiri dai dai misali ,sai a kaɗashi sosai ki sanyashi a rana ya tashi ki yanka albasa ,idan kinaso tayi miki ja tayi kyau zaki iya sanya suga ,sai ki nemi tandar suyan waina ki soya bayan kinsa mai. Tana fita waje ta dire bahon ta fara kiran yara tana cewa "kowa yazo ya kaɓi ta annabi "dama yara kamar jira suke suka rugo da gudu wanan yana cewa "baki bani ba ,da haka har waina ta ƙare , kowane yaro murna yake yau anyi sadaka abin da basu taɓa gani Lami tayi ba ,Ramu ta ɗauku ɗan bahon data kawo musu waina ta wuce gida ,tana shiga Lami ta fara ɗura mata zagi tare da cewa "dan kutumar ubanki waye ya bani jarin ko ubanki ne ya bani da har zaku fitar min da abin siyarwata kimin sadaka ban san dai-dai bane ?. Baki sake Ramu ke kallon Lami bata ce komai ba sbda tasan tayi laifi kuma idan sukayi laifi zama take a kansu dan haka ta fice da gudu. Zuwa dare Lami ta huce da asarar wainar da tayi ,suna zaune a ɗaki , Mariya dake  riƙe da kwanon tuwo a hannunta ta kalli Ramu da ta shigo yanzu tace "Ramu babu miya ki daɗo mana "wata uwar harara Ramu ta galla mata kana tace "kinga nayi kama da sa'arki wlh zanci ubanki "baba daya idar da sallah yana ajiye carbi yace "gara kici ubanta tunda bashi da ƙafar tashi yaci naki uban "Lami dai bata kulasu ba ,sbda lokaci zuwa lokaci tunanin asarar waina yana faɗo mata, sanin yau tun da taga Lami na cije baki inba sa'a ba sai ta duki mutane yasa ta zuwa gurin kayanta ta zauna ,jira take Lami tabar gurin ta fice da kayan ,a cewarta gara gidan tsohuwa dan bata takurawa mutane ,cikin sa'a Lami ta miƙe tana harar baba dake kai lomar tuwo a fili tace "ba'a iya aikin komai ba sai mugun cib,anji kunya ka zauna ka naɗe ƙafa mata ta ciyar dakai "kallonta baba yayi yace "ke Lami iskancinki ya fara yawa fa ,da ban barki kiyi sana'ar ba zakiga dai-dai ne ?Lami na kaɗa ƙugu tace "wlh ka kuma magana sai na zauneka ,kai har kanada bakin yin surutu mtsw" yasan ba ƙaramin aikinta bane hakan ya sashi cewa "yi haƙuri "yaci gaba da cin abincinsa , Lami na fita Ramu tace "baba gidan tsohuwa zan koma "waro ido baba yayi kana yace "zaki janyo mata abin zagi ko ?shigowar Lami ne yasa su yin shiru , Lami ta wuce uwar ɗaki tana ci gaba da mita , sai da ramu ta tattara kayanta duka sai da takai bakin ƙofa tace "wlh baba kishiya zakayiwa Lami haka matar gidan su Bashari ma ta....da gudu Lami ta biyota tana cewa "matar gidan ubanki ce marar hankali ,idan ma anyi min kishiyar kune a wahale wlh banda ina da ku bazanyi sana'a ba "ta koma ciki ta gyarawa su Mariya gurin kwanciya . Cikin duhu haka take tafiya babu batun tsokana dan babu haske a gari ba'a kawo wuta ba , tana cikin tafiya taci karo da wani abu mai gashi , da farko dai ta tsorata ,cikin sa'a wani yaro yana tafiya da fitila a hannunsa tace "kai haska min "haska mata yayi yaron yana kallon inda take kallo , doll ce irin ta wasan yara ta ɗauka tare da cewa "ungo fitilarka ta ranƙwasheshi ,yaro daya ji zafi yace "shegiya ƴar Lami mai waina "harta zuba da gudu zata bisa ya arce  dawowa tayi taci gaba da tafiya har ta iso gidan tsohuwa ,bubuga ƙofa ta fara tana cewa "tsohuwa nice ramu ki buɗemin "tsohuwa datayi bacci akan sallahaya bata ma san ana buga ƙofa ba , duwatsu Ramu ta tsinto ta dinga wurgasu jikin ƙofar tana ƙwalawa tsohuwa kira ama ina bacci yayi daɗi. Da Ramu ta gaji da kira ta zagaya baya inda windon ɗakin tsohuwa yake ta, buɗe Allah ya taimaketa a buɗe yake kuma babu abin da ya tare sa zata iya shiga ta ciki , tana shiga ta dira tare da ƴar bebinta  ta rufo wundon ,sai a lokacin tsohuwa taji motsin mutum kasancewar duhu daya gauraye ɗakin  ,tsohuwa na daga kan gadonta mai rumfa murya a hankali tace "dan girman Allah waye ya faɗo min ta wundo ? Ramu da ke kiciniyar lalubo ƙafar tsohuwa ,cikin sa'a ta sami ƙafar ta haɗa da ƴar bebin hannunta ta matse , a zabure tsohuwa ta fara kiran ya hayyu ya ƙaiyumu bi rahamatika astagis , dariya ce ta kuɓucewa Ramu ta sauya murya i'zuwa ta maza tace "adu'ar masu naƙuda ce fa "tsohuwa data kiɗime batajin abin da Ramu ke cewa "sai uban kwararo adu'oi take ,tsawa Ramu ta dakawa tsohuwa da muryar maza tace "ke tsohuwa ina naman da ɗanki ya kawo miki jiya ?jiki na rawa tsohuwa tace "a haska fitila wlh Allah yana nan a ƙasan gado a kwano ɗan caina "murmushin mugunta Ramu tayi kana tace "ki rufe idonki ko kuma in harbeki "sbda tsoro daya gama kama tsohuwa babu shiri ta rufe ido har da sakin fitsari, sakkowa Ramu tayi a hankali ta lalubi aljihunta  sbda bata rabo da fitila irin wacce ake samu a jikin leta ,kunsan haskenta kaɗan ne ,ta haska ta janyo kwanon har ta juya zata dira ,ta dawo da baya tare da kuma dakawa tsohuwa tsawa tace "wlh kika buɗe ido sai nasa an markaɗe min ke anyi man shafawa "dama bata buɗe ido ba har Ramu ta dira ita da kwanon sbda ta mance da ƴar bebinta a ɗakin, tana fita ta zauna a tsakar gida dama garin akwai yawaitar zafi a haka wasu na kwana a waje , bayan ta shimfiɗa tabarmar da take zama idan tazo gidan ta kunna ƴar fitilarta tana haska kwanon ,cikin rashin sa'a murfin ya faɗi ƙasa tasss  tsohuwa na daga ɗaki ta kuma firgita a fili tace "in buɗe idona sun tafi ne ? babu mai bata amsa hakan ya sanyata buɗe ido  tana shirin gyarawa ta zauna kan bebi , jin laushi sosai ya sata kurma ihu tana cewa "Bashir kazo ka taimakeni wlh aljanu a gidannan suna neman ganin bayana "matsawa tayi gefe ta kwanta a takure cike da fargaba . Ramu kam an sami duniya , tsire ne a cikin kwanon da yawa yaji ƙuli ,ta haɗiyi miyu tare da jefawa baki ,tanajin ihun tsohuwa ta ƙi kulata a zuciyarta tace "maganinki kenan ai tunda ke kinzamo masifaaffiya "taci gaba dacin naman , sai da taji tayi nak sanan taja kwanon gefe ragowar naman bai fi guda uku ba ,tana shirin miƙewa zuwa fitsari taji ana buɗe ƙofa ,tsorone ya kama Ramu sbda tasan inhar tsohuwa tasan itace ta shigo wlh ta mutu ,da gudu Ramu ta shige kicin tare da tsugunawa tana jiran tsohuwa ta wuce ita kuma ta kona ɗakin , tsohuwa da taji alamun motsin mutum ya sata komawa ta danna saƙata tare da janyo po ta tsuguna tayi fitsari ,tana gamawa ta janyo buta tayi tsarki ta koma kan gadonta ta kwanta , Ramu najin tsohuwa ta saka saƙata ta dawo tsakar gida kan tabarma ta kwanta a zuciyarta  tace "ga ƙoshi ga kwanan yunwa wayo Allah na , tana tsaka da tunani bacci ɓarawo yayi gaba da ita . Zaune Saudat take kan yaloluwar katifarta ta ɗauko wayarta ta danna number Abdull sbda jiya bai kira ba , ring ɗaya zuwa biyu ya ɗauka ,a hankali yace "Sarauniyata ya kike ya gida ?"idonta a lumshe tace "baby ka mance dani ko baka ko nema na "murmishi yayi kana yace "bazaki gane bane aiyuka ne sukai min yawa wlh shiyasa nayi busy yanzu "ƙara lanƙwasa murya Saudat tayi tace "yaushe zaka dawo ?yama rasa mai zaice mata dan yasan a zahiri bai je ko ina ba yana nan a garin yace "gobe gurinki zan fara sauka "tsalle ta buga tasan kuɗinta suna hanya gobe insha Allah tace "Allah ya kaimu babyna "Abdull yace "amin" Anty Ummi dake tsaye a kansa bai ma san ta kuma dawowa ba ,jin motsin ƙass da tayi da hannunwanta ne ya sanyashi juyowa jiki a sanyaye ya kalleta yace "anty barka da war haka "barka "antyn tace "masa tana harararsa tace "ina alƙawarin da kukayi kai da Fati tace "min wai zaka tura su Abbanka ?waro ido yayi da mamaki yasan wanan shirinta ne badan yasan anty bazata yi masa ƙarya ba da tun tuni yace "wlh shirya masa akayi , sai ya tsinci kansa da cewa "eh haka ne ayi musu magana "antyn bata jira ƙara jin maganarsa ba ta fice farinciki ya luluɓeta ,sai da anty ta fita ya dawo haiyyacinsa ya share gumin dake wanke masa fuska ya furzar da iska mai zafi a fili yace "oh my god na shiga uku wlh ban san na faɗi wanan maganar ba "yaushe akayi haka ?har yayi kamar zai fito sai kuma ya kuma kan sofa ya zauna yana lasar lips ɗinsa da suka kasance jajaye cikin damuwa. Anty Ummi na fita ta tarar da Hajiya a dining tana shirin zama tace "yaya ga kyakkyawan albishir wlh da gaske ne Abdull ya amince da auren Fati "alhmdulilh Hajiya tace "tare da ɗaga hannu sama tana mai godiya ga Allah sbda tasan inhar jinin Hajiya kubura ta samarwa ɗanta to tabbas tayi babbar nasara sbda inda suke da ita lokacin suna yara bacci ke rabasu ,duk da mahaifin Hajiyan Abdull sunfi na Hajiya kubura dukiya hakan bai hana iyayen nasu da suke matsayin abokai raba kan ƴaƴan ba. Fitowa palo Abdull yayi hannunsa riƙe da wayarsa ,yana taka ƙasa kamar yana jin tsoro ,zama yayi a kan kushin tare da sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi kuka , Hajiya ta kallesa tace "auta na yadai ?baya son  ɓacin ran Hajiya yasa shi cewa "lafiya lau hajiya mai aka dafa mana ?hajiya dake sakar masa murmishi tace "Ummi kin kammala tuwon shinkafar kuwa ?"anty Ummi data kasance ƙanwar hajiya tace "eh an gama tun ɗazu har nasa a leda "hajiya tace "auta jeka kitchen ka ɗauko ko kuma ka ɗibi inda zaiyi maka ga farfesun anan "tom Abdull yace "ba tare daya tashi ba ,anty Ummi data kammala cin abinci ta dawo kusa da Abdull ta zauna tace "yarona a wace ƙasa zamu haɗa lefen ne ?Abdul daya kejin kamar ya kori Anty Ummi a gidan sbda yana ganin kamar ita ke zuga hajiya akan ya auri Fati ,bai bata amsa ba sai da yaja lokaci kana yace "a nan Kano "waro ido anty Ummi tayi har zatayi magana taji watarta na ring tana dubawa taga number saurayinta ne da sauri ta miƙe kana tace "zamuyi magana anjima ta shige ciki , Abdull daya gama ƙulewa ya taso yazo gurin hajiya yace "hajiya wlh ki gayawa anty Ummi ta daina takuramin da yawa ,ita Abba bai hanata son wanda take ra'ayi ba amma ni tasamin ido , badan kince kar in ƙara yi mata rashin kunya baki yafe ba da wlh bata isa ta dinga shimfiɗa min dokoki ba nasan dai na girmeta "sai da Hajiya ta bari ya kai ƙarshen maganarsa sanan tace "hakane Abdull kasan Ummi uwace a gareka duk da ƙanƙantar shekarunta bana buƙatar ka rainata ,ni a ganina Fatima bata da makusa da har ake taroka kana zamewa ,amma ai Ummi tace "ɗazu kace kana son ita Fatin ?sbda maganar da hajiya tayi masa na kar ya sake ya raina anty Ummi da kuma kwanciyar hankalin hajiyarsa ya sashi cewa "eh hakane "masha Allah hajiya tace "kasan dai idan Abbanka ya dawo bazai sanya rana mai tsayi ba ko ?,cikin rashin jin daɗin ya faɗi abu ba da niya ba ya sashi runtse ido kana yace "toh "ya miƙe ya fice sbda lokacin anata kiraye kirayen sallah. Gidan su Fati. Washe gari da safe Fati da gajiya Kubura da dadynta sun hallara a dining room suna cin abinci , dadyn ya kalli Hajiya Kubura yace "nayi farinciki sosai jiya Fatima ta cemin wai Abdull Jabbar yana sonta "murmishi hajiya Kubura tayi tana kai soyayyar doya bakinta tace "ai nima nayi fatinciki sosai dan wlh yaron akwaishi da hankali ga jin maganar iyayensa nafi kowa farinciki "sunkuyar da kai Fati tayi kunya duk tabi ta luluɓeta ,dady yace "to yanzu jiran iyayen nasa ya rage ance ma yau Alhaji Abban zai dawo "eh Hajiya Kubura tace "sbda naji a bakin Ummi "dady dake miƙewa yace "wai har yanzu Ummi batayi aure bane ?Hajiya Kubura tace "aiko dai kaima ka faɗa ta tsaya ruwan ido "dady baice komai ba yai hanyar bedroom ɗinsa Hajiya Kubura ta bisa ,Fati dake zaune ta bi bayan momynta da kallo a fili tace "oh nima idan nayi aure haka zan dinga kula da Abdull ɗina wayooo. Gidan tsohuwa. Washe gari ,da asubha Ramu ta makara har tsohuwa ta buɗe ƙofa bata sani ba , sai da tsohuwa taje alwalah ta dawo har zata wuce sai tayi hanyar kitchen sbda ta buɗe kajinta da suke kwana a keji ,tana shiga taga kwanon ɗan caina a rufe , buɗewa tayi taga naman ciki saura kaɗan ta jinjina kai tace "wato wanan shegiyar ce mai kama da aljana ta shigo min jiya ashe ? to Allah ya toni asirinki ,ta juye mata ruwan butar data ciko duka a jikin Ramu tana cewa "ai dama na sani sai ke irin Lami irin tsiya "Ramu ta miƙe a zabure tace "mai kuma nayi ?murguɗawa Ramu baki tsohuwa tayi ,Ramu ta kawashe da dariya sbda yadda bakin ya juya ko bakayi niyar dariya ba sai ka dara ,tsohuwa tace "wlh ki kiyayeni dama ashe kece kika shigomin jiya ko ?cikin rashin gaskiya Ramu na sosa kai tace "nifa na bubuga ƙofar waje naga kin kulle shine na duro ta katanga wanan kwanon da kike maganarsa banma san dashi ba "waro ido tsohuwa tayi a zuciyarta tace "karfa azo aljanunne da gaske in shiga uku "ganin Ramu ta tafi gurin kwanon ta buɗe ta fara ci kamar mayunwaciya tsohuwa ta hangame baki tare da cewa "Allah sarki ashe ƙazafi nayi miki ,aljanun ne da gaske suka cinye naman ko kuma ɓarayi dama ke naba dana sami lada "sai da ramu ta gama cinyewa sanan ta ɗago da hawayen gulma shaɓe shaɓe a fuskarta tace "ba kince ni na cinye ba "tsohuwa da tausayin Ramu ya kamata tace "kiyi haƙuri ƴar nan gashi ko wanke baki bakiyi ba "Ramu tace "ai nama nagani "tsohuwa tace "to kiyi alwalah sai ki haɗa mana shayi na saka ruwa a flas "to Ramu tace "jiki na rawa bata fatan suyi faɗa a wanan lokacin saboda tana son ta sha madara , buta ta ɗauka ta zubo ruwa ta shiga bayi tayi kashi ta daɗe tanayi sbda gudawa ce ta kamata ,daga ƙarshe ta fito riƙe da ciki tace "tsohuwa bazan iya tashi ba "tsohuwa dake shirin tada sallah tace "mai kuma ya faru ?"Ramu kam har ta kai ƙasa ta durƙushe tsabar jin guwaiwo yinta babu ƙwari da tayi ,leƙowa tsohuwa tayi sbda ta ɗauka sharrin Ramu ne ,tana leƙowa taga ramu a durƙushe kanta a kife tana kuka ,a guje tsohuwa ta taho tana salati ta kamo hannun Ramu dake kuka suka nufi ɗaki ,ta kwanta kan tabarma tana mayar da nunfashi , tsohuwa ta tayar da sallah , bayan ta idar da sallah ,ta juyo taga Ramu har ta fita haiyyacinta a ruɗe tsohuwa ta fice ko takalmi babu iya kacin hijabin dake jikinta, kasancewar tsakaninsu da kemis babu nisa yasa ta isa nan da nan , samu tayi da mutane a ciki sun kai biyar ta kutsa ta shige kowanne na ganin ikon Allah ,tana isa gun da likitan ke zaune ta sa masa kuka tare da shan majina tace "likita dan Allah kazo ka duba jikata wlh tana cikin  wani hali "wani mutumi dake tsaye fuskarsa da rashin walwalah yace "haba baba mu da muke tsaye muna jiransa ba damuwa bace ta kawomu na jikarki kika sani ?"to ni nan da kika ganni wlh ciwon mata ta ne ya tashi kuma sai likitan yaje ya gwadata idan akayi jinkiri za'a iya rasa ranta "cikin rashin kulawa da tasa damuwar tsohuwa tace "likita dan Allah kaje ka duba Ramu karta mutu ita kaɗai iyayenta suka mallaka "wani saurayi ne ya kwashe da dariya kana yace "haba ƴar tsohuwa ba sai kin haɗa da ƙarya ba amma ai Ramatu nada ƙanni da Mariya da wacece ma na mance ba ita kaɗai bace "likita dai najin bidirin da akeyi ganin tsohuwa na shirin kurma masa ihu yasa shi cewa "zomuje ya kamo hannunta suka ɗauki hanya zuwa gidan, suna shiga suka samu Ramu a tsakar  gida ta zuba tagumi rana ɗaya harta rame sosai , kujera tsohuwa ta miƙo masa ya zauna tare da kallon Ramu yace "mai ke damunki ?kuma yaushe kika fara rashin lafiya ?murya ƙasa-ƙasa Ramu tace "gudawa nake ,kuma yau ne ɗazu "ok "likita yace "amma mai kikaci jiya ?...! Pls vote comments and share dan Allah 😘. Mom Islm [29/01, 10:10 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️     *NI DA   YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib/Mom Islam P 5-6 Gaban Ramu ne ya bada rass ,tsohuwa dake tsaye hankali a tashe tace "ni anya ma kinci abinci kuwa ?dan nasan Lami muguwa ce "Ramu dake raba idanu ta kalli likita tace "kawo kunnenka in faɗa maka wani abu "ɗan hararata yayi kana yace "ke inada abinyi fa ba wasa nazoyi ba "riƙe ciki Ramu tayi zata dararar ihu tsohuwa tace "haba likita kayi mata a hankali ta jigata ka tsaya kaji mai zatace "likita da yaga hankalin tsohuwa ya mugun tashi ya sashi matso da kunnensa dai-dai saitin ta ,Ramu tace "nama naci wlh shine ya sani gudawa ,dan girman iyayenka karka faɗawa tsohuwa wlh zata yimin dukan mutuwa "likita daya jinjina kai tare da ɗagowa yaga babu tsohuwa a gurin yace "ina tayi ?Ramu da ta ɗago kai itama tace "oho "ganinta sukayi ta fito hannunta riƙe da kofin silba mai murfi ta miƙawa likita tace "gashi ai gani nayi kun dace da Ramu insha Allah ka sami matar aure "likita bai san lokacin daya ɓarar da ruwan bunun dake cikin kofin ba duk da zafinsa bai hanashi bawa tsohuwa amsa ba yace "ba amin ba wlh ,da nasan abin da zan tarar a gidannan kenan wlh da ban zo ba "Ramu ko duk daɗi ya suka haɗa ido da likita tayi masa murmushi ,likita dayaga ana neman ɓatar masa da hankali yace "zan tafi shago anata jirana tsohuwa kizo ki karɓi magani "tsohuwa da ta saki baki ganin yayi mata ɓarin ruwan shayi gashi yazo da abin gwaji bai gwada Ramun ba ,ya sata cakumo gaban rigarsa tace "mutuwa kakeson tayi ?likita dake shirin tafiya babu hali yace "dan Allah ki sakeni inada tarin aiyuka a gabana "sakeshi tsohuwa tayi kana tace "ni da nasan asalinku ,dan dai zumuncin yanzu daya zamo abin wasa ne amma da kakarka da tawa uwa ɗaya uba ɗaya kuma zani gidanku yau in tabbatar maka mu danginku me ,haka mahaifinka ƙani ne a gurina auran zumunci akayi musu da mahaifiyarka "ba tare da ya tsaya jin surutun nata da take ko haɗiyar miyau batayi ya fice da sauri ,yana cewa "Allah ya kuɓutar dani kaji wai in auri wanan yarinyar "yarinyar da kwata-kwata shekararta bai fi sha huɗu ba wlh an cuceni "yana komawa kemis mutane suka fara yi masa masifa akan ya biyewa tsohuwa sun tafi gashi  bai dawo da wuri ba ,ci gaba yayi da harkokin gabansa ba tare da ya basu amsa ba dan yasan yayi laifi . Likita na fita Ramu tace "tsohuwa nima ina sonshi "murmishi tsohuwa tayi da bakinta da yake ɗan lomawa alamar wasu haƙwaran sun fice tace "ai banga uban da zai hana wanan auren ba ,dan nima ƴar uwarsu ce ,bari idan kika ƙara samun sauƙi zuwa jibi zani gidan kici kwaliya kinji ?"har Ramu na tsalle kamar ba itace mai ciwo ba tace "to "riƙe mata hannu tsohuwa tayi suka wuce ɗaki domin karyawa. GIDAN SU SAIDAT Saudat nata murna yau Abdull zai dawo kuma ya faɗa mata zuwan dare zaiyi , tana daga ɗaki misalin ƙarfe sha biyu na rana 12:pm taji yaro yayi sallama ,ƙin amsawa tayi sbda ta ɗauka tela ne ya aikoshi , Umma dake tsakar gida ta amsa tare da cewa "ya maman naka ?lafiya lau yaron yace "wai ga kuɗin adashi , to Umma tace "ta ciro naira goma taba yaron yace "yasi alewa "godiya yayi mata ya fice . Saudat naji ance kuɗin adashi ta buɗe ragar wundonta tana taya Umma ƙirgar kuɗi , Umma dake shirin tashi ta shiga ɗaki tace "wai ashe mutane sun daɗu kuɗin har yakai dubu goma ?Saudat tai tsalle a fili tace "hhh anjima zan aresu kafin Abdull yazo ya bani. Umma na zaune a inda take tun ɗazu bata tashi ba ,dan kuɗin ma a cikin kwanon gabanta ta ajiye , Saudat ta fito da ɗaurin ƙirji tace "Umma akwai ruwan zafi ne ?"eh Umma tace "ɗibi na waccar tukunyar "bayan Saudat ta ɗauko bokiti ta ɗiba ta shige wanka ,kasancewar sosonta da sabulu a leda suke ta maƙaleshi da hannunta , ta daɗe tana cuɗa jikinta daga ƙarshe ta kwara ruwan ta fito , samun Umma ta shiga ɗaki tayi itama tayi nata ɗakin , bayan ta shiga ɗakinta ta janyo jakar kayan kwaliyarta tana shafa mai ,tana shirin shafa hoda ne taji Umma ta fito tana ce mata  "Saudat zani gidan mai adashin nan inji inda akayi dan Allah karki bari awakan nan su shigarmin ɗaki ,keda idan kika shige ɗaki kamar bakya gidan "to Saudat tace "tana dariya ƙasa-ƙasa tasan kafin Umma ta dawo ta riga da ta fice a gidan, da sauri-sauri ta shirya ta sanya leshinta baƙi mai adon fulawa ruwan tasa tare da sarƙa da ɗankunne ,kasancewarta wankan tarwaɗa bata cika fari sosai ba ya sanya kayan yi mata kyau , yau kam haɗa sallah zanyi Saudat ta faɗa tana juyi sbda ita kanta tasan tayi kyau (niko nace mai yasa bakiyi alwalar tun kafin ki fara kwaliyar ba ,dan wanan kuskure ne babba). Tana gamawa ta fito hannunta riƙe da wayarta ,kai tsaye ɗakin Umma ta shiga ta fara dube -duben inda kuɗin suke , har ta fitar da rai da ganinsu tana ɗaga filo taga kuɗaɗen a nannaɗe ta zari dubu biyar tabar dubu biyar ta fice tare da saƙalo ƙofar gidan , ƙasan anguwarsu ta gangara naga ta tsaya a wani ƙofar gida tare da danna wata number , rin ɗaya aka ɗauka Saudat tace "Karima kina gida kuwa ?lalle zakiyimin "wacce aka ambata tace "wlh nayi tafiya ina Kaduna anyi mana rasuwa "cikin rashin jin daɗi Saudat tace "ayya Allah yaji ƙan rai Allah kuma ya dawo dake ɗafiya "amin Karima tace "Saudat ta juya ta nufi shagon mai ɗinkin ta , tana zuwa ta samesa   yana aikin nasa wato ɗinki , yana ganinta ya washe baki tare da cewa "hajjaju kenan kina wuta,sallama Saudat tayi ta shiga cikin shagon tace "afuwan Habu wlh ba haka naso ba kasan gari yaci wuta "Habu na dariya yace "ai nayita aiken yaro wai baki da lafiya "cikin alamun rashin gaskiya Saudat tace "am eh wlh zazzaɓi ne "mai ɗinki yace "Allah ya ƙara lafiya "Saudat tace "amin. Neman guri tayi kan kujerar dake gefe ta ɗinki ta zauna tare da buɗe ƴar jakarta ƴar mitsi tsiya ba lallai kasan tana tare da ita ba ,ta ciro dubu biyar ɗin hannunta ta miƙa masa ,tela yace "to ai ni dubu huɗu zakibani "Saudat tace "kayimin kirarin da nake mutuwar so shiyasa na baka kyauta "Habu tela yasa dariya yace "tabbas zanyi tayi inci gaba da samun kuɗi a gurin matar governor  Allah yasa mafarkin da nayi jiya ya tabbata "Saudat na dariya tace "amin nagode "tayi masa sai anjima Hanyar gidansu ta nufa dan tama mance da ta ɗauki kuɗi a ɗakin Umma ta shiga da sallama kamar anyi mata albishir da gidan aljannah tana shiga tace "Ummana yau ina cikin farinciki "Umma dake rataye mayafinta a bakin ƙofa tace "to mai yafaru ne ? Saudat tace "anyi min kirari sosai "dan karta gwaleta Umma tace "kaga matar gwamna "tsalle Saudat ta doka tana murna . Zuwa yamma wajen ƙarfe bakwai ,Saudat ta sake yin wanka tare da yin sallah tayi kwaliya wacce tafi ta ɗazu ta feshe jikinta da turare masu ƙamshi , ɗakin Umma ta nufa ta sami Umma na rabon abinci tace "Umma yau Abdull zai zo kuma yace "daga wanan zuwan sai maganar auranmu "cikin farinciki Umma tace "to ki zuba shinkafa da miya ko zai shigo "yamutsa fuska Saudat tayi kana tace "kalan ya raina mana wayo miya babu ko nama a ciki "Umma da abin ya bata mamaki taja baki tayi shiru ba tare da ta ƙara cewa "uffan ba , ƙarfe takwas wayarta ta fara ring , babu ko jan ajin nan ta ɗauka da sauri har hannunta na rawa tace "babyna har ka iso ?"  sai kuma ta fice zuwa ɗakinta. Mayafi ta ɗauka ta fice da sauri ta nufi ƙofar gida , tana fita ta gansa tsaye a jikin motarsa ,da murmishi ta ƙarasa inda yake shigar da yayi ba ƙaramin kyau tayi masa ba ji take kamar ta rungumesa , murmishi Abdull yayi yana dariya yace "wanan murmishin duk na farincikin ganina ne ?rufe fuska Saudat tayi da mayafinta tace "ba kayimin rowar zuwa ba sai yau "ah-ah Abdull yace "yana dariya kana yace "to yau ba gashi nazo ba " daga nan suka gaisa Abdull yace "ya su Umma ?"Saudat tace "lafiya lau wlh suna gaisheka "bayan sun ɗan taɓa hira Abdull ya buɗe motarsa ya ɗan shiga , fitowa yayi da bandir ɗin ƴan dubu ɗaya guda biyu , (a tunanina kuɗin zasuyi 100k ya miƙa mata , tsalle ne kawai Saudat batayi  ba tsabar daɗi tayi masa godiya tana kashe masa ido , fuskar Abdull ce ta sauya i'zuwa ɓacin rai kasancewar da hasken wutar lantarki yasa  Saudat kallonsa tace "baby lafiya kuwa ?Abdull ne ya kalleta idanunsa sun kaɗa sunyi jajir yace " mu shiga mota akwai maganar da nakesonyi dake "gabanta ne ya bada rass ,a zuciyarta tace "Allah yasa ba wani abun bane ya faru "shiga gaba yayi ita kuma ta shiga baya Abdull ya rufe ƙofar motar kana ya fara tafiya ,sai da suka kai bakin titi kana yayi tsayar da motar yace "SAUDAT !! a inda ya kira sunanta sai da gabanta yayi mumunan faɗuwa tace "na'am "Abdull yace "nasan kina sona so na tsakanj da Allah nima naso ki zamo matar da zan aure sai kuma Allah baiyi ba ,sakamakon zaɓamin ƴar abokin Abbana da akayi ,kuma a halin da ake ciki ma yau saura kwana bakwai biki "tunda ya fara magana Saudat tayi ɗiff bata ko motsi sbda gabaki ɗaya jikinta ya mutu ga kanta dake sara mata ,ganin batace komai ba yasa Abdull tallafo haɓarta yaji bata nunfashi ,hannunta ya kama yaji tabbas suma tayi , a firgice ya ɗauko ruwan gora ya kwarar mata kasancewar yana da sanyi ta motsa a hankali tana cewa "shikenan Abdull dama yaudarata zakayi ? nagode "zata fice ya riƙo mata hannu yace "haba Saudat ki fahimceni mana ,kamar inda kike sona haka nima nake sonki , ke bakisan halin dana shiga ba akan maganar auran nan ko ?"nidai ina mai baki haƙuri akan dan girman Allah karki ɗaukeni maci amana "Saudat da sai yanzu hawaye ya sami damar zubo mata tace "na yarda tabbas iyaye ba abin wasa bane amma ka sani soyayyarka na cikin raina har abada "kasa magana Abdulla yayi sbda tuƙuƙun da yaji zuciyarsa keyi masa ,daga ƙarshe dai yace "Saudat ina yi miki fatan alkairi dakuma samun miji wanda ya fini "Saudat data koma kamar wata zautacciya ta buɗe murfin motar tace "fatan alkairi zata tafi ya kuma kamo hannunta a karo na biyu ya damƙa mata 50k kuɗin ya koma dubu ɗari da hamsin yace "Allah ya baki wanda ya fini "ba tare data wai wayesa ba ta nufi gidansu tana shiga ta sami babanta a zaune kan tabarma shi da Ummanta , kurma ihu tayi sbda ta kasa samawa kanta nutsuwa dan batayi niyar tonawa kanta asiri ba ,tace "na shiga uku wayo Allah na "baba daya ruɗe ya kalli Saudat yace "lafiya kuwa "Umma ma tambayar da tayi mata kenan , sai da Saudat tayi kuka ya isheta sanan tace "Umma Abdull ya taƙaitani na shiga uku wai anyi masa mata shine ya bani waɗannan shegun kuɗin dubu ɗari da hamsin "zabura Umma tayi tare da dafe ƙirji tace "dubu hamsin kuma ?kai wanan wane irin dukiya garesu ?baba da yayi mutuwar zaune yace "ai ni wanan rabuwa tayi mana rana harda maƙudan kuɗaɗe ?Saudat kam babu magana ganin iyayen nata sun nuna son kuɗin dake hannunta , barinsu tayi a gurin ta shige ɗaki tare da faɗawa kan fale falen katifarta ta kuma fashewa da kuka , gashi bataci abincin dare ba haka ta kwanta bacci ɓarawo ne yayi awon gaba da ita. Abdull na komawa gida kasancewar kowa da ɗakinsa ya sashi wucewa nasa ɗakin , zama yayi kan haɗaɗɗen gadonsa tare da zuba tagumi ,a fili yace "nayi dana sanin amincewa da auran Fati wlh nayi dana sani "sai kuma ya tashi ya fara zagaye ɗakin yana huci kamar zaki , ya daɗe a haka daga ƙarshe ya kalli agogo ƙarfe goma na dare dai-dai , alwalah yayi yazo ya kwanta tare da adu'a , washe gari da asbha Abdull yayi alwalah ya tafi masallaci ya gabatar da sallah ,ba shi ya fito daga masallaci ba sai ƙarfe bakwai na safiya ,lokacin gari yayi haske sosai , miƙewa yayi daga zaman da yayi ya shafa adu'a sanan ya nufi gidan su  ,yana shiga ya sami Abba da hajiya zaune a palo suna hira ,durƙusawa yayi har ƙasa yace "barka da safiya hajiya "kana ya kalli Abba ma yayi masa barka da safiya , bayan sun amsa ne Abba ya nunawa Abdull gurin zama , zama Abdull yayi tare da jiran zantukan da zasu biyo baya  "Abdull" Abba ya kira sunansa a hankali "na'am "Abdull yace "yana duban Abba ,Abba yace "kasan yau bikinku saura kwana shida ko ?"mudai ta ɓangarenmu an gama komai ,kaima ya kamata ka ƙoƙarta ka kammalah "eh na gama "Abdull yace "jiki a sanyaye ,Hajiya tace "to jeka auta "ya miƙe ya basu guri ransa babu daɗi. Tsohuwa dai taƙi zuwa karɓo magani kuma likitan yaƙi kawowa ,Ramu tunda taji zancen aure ciwo ya warke. Washe gari tsohuwa ta gyara gidanta tayi wanka ,tana fitowa ta shafa mai ta ɗauko ƙure adakanta tasa ta yafo gyalenta tare da ɗauko takalmin soson da bata sashi sai zata anguwa ,mudubi ta ɗauka tana kallon fuskarta tace "Ramumu nayi kyau kuwa ?Ramu dake ta ƙunshe baki tana son yin dariya tace "kinyi sosai Allah ya haɗaki da bazawari "turɓune fuska tsohuwa tayi kana tace "ke zanje nemowa saurayi ai garama ki nutsu ,ni zan tafi ki gyara shinkafa ko mai da yaji ki ɗora "to Ramu tace "tare da yiwa tsohuwa Allah ya tsare , tsohuwa na fita Ramu tai tsalle kai tsaye cikin ɗaki ta shige ta buɗe madara ta dinga hambaɗa tare da ɗibar suka , ta haye gado tana dariya sai kuma ta miƙe zaune tace "oh ni Ramatu idan nayi aure sau biyar zan dinga cin abinci a rana sai kuma tasa dariya har da shewa. Kasancewar ba wata tafiya bane sosai yasa tsohuwa tafiya a ƙafa tana tafiya tana zancen zuci , tana isowa ƙofar gidan su likita ta gyara mayafinta tare dayin sallama , wata farar mata ce ta leƙo tace "sannu baba "bakinta na ɗauke da haƙorin makka wanda ya ƙara fito da kyawunta ,baba dake kiciniyar shiga ba tare data amsa sannun da ake mata ba yasa matae bata guri , sai da tsohuwa ta shige ta fara ƙwaɗa sallama ,sai da tayi sau biyu sanan taji muryar Alhajin gidan ya amsa , washe baki tsohuwa tayi kana tace "faɗi yazo dai-dai zama ayita ta ƙare "kallon rashin fahimta da hajiya da alhaji sukayi mata ,ita ko sai ɓaɓatun surutu take , ita bata shiga ɗaki ba ita bata nemi guri ta zauna ba sai magana take ,su kuma basu gane inda ta dosa ba , alhaji yace "tsohuwa bismillah sai yanzu na ganeki naga kin dawo ƴar caras ne "washe giɓib bakinta tsohuwa tayi kana ta kutsa kai zuwa cikin ɗakin Hajiya ma ta bita ,zama tsohuwa tayi a kan kujera tare da gaishe su ,bayan sun amsa tace "nazo akan maganar wanan ɗan naku likita waye ma sunansa ?tsohuwa ta fara kame-kame    sunansa "Zaiyyan" hajiya tace "a taƙaice , kuma washe baki tsohuwa tayi kana tace "dama nace "tunda yaga ƴar gurina wato jikata yace "yanaso sai ayi ƴar gida ai ko ?"cikin farinciki Hajiya tayi murmishi ta wuce kitchen ta ɗibowa tsohuwa dambun nama da lemun kwalba guda biyu ta ajiye gabanta , sai da tsohuwa ta gama shirya ƙarya da gaskiya sanan ta ɗauki kular da aka zuba mata    dambun nama ta riƙe ta kwashi lemon kwalba tace "Ramu zata kawo kayan "Alhaji ne yace "to hajiya kam sai binta da ido da tayi. Tsohuwa na tafe tana sambatu tana cewa "dama ance idan arziƙi ya kiraka babu makawa sai ka samu ,yanzu gashi nayi samuwa dama Bashir ya daina ɗan siyomin gidan ma yamin yajin aiki ,tana tafe tana surutan ta har ta iso gida , sallama ta ƙwaɗa.  in kaji muryar tsohuwa sai ka rantse anyi mata bushara da aljannah ne , Ramu dake zaune a kan bishiyar gwaiba ta amsa tare da durowa ,kallon hannun tsohuwa tayi kana tace "sannu tsohuwa "yawwa ƴar albarka kinyi ƙoƙari gidan ya gyaru sosai gashi kinyi wanka kinyi fess kamar ba keba "murmishi Ramu tayi kana tace "ai saboda zan fara samari nayi " tsohuwa ta nemi guri ta zauna bayan ta ajiye kular hannunta da kwalaben lemu tace "yau fa samuwa mukayi "da sauri Ramu tazo ta buɗe kular , ganin dambun nama yasa ramu washe baki tace "wayo tsohuwa kin iya zuwa anguwa yasin ,nima barin kawo miki abin da na yi miki "tsohuwa dake hambuɗar dambun nama a baki tace "bari mu gama da wanan "tsohuwa da Ramu suka fara ci kamar kamun yunwa ,sai da suka cinye kowa ya ɗauki lemon kwalba ya kora . Zuwa yamma abin da akaci ya zazzage tsohuwa tace "Ramumu mai kika dafa mana ? da sauri Ramu ta shiga kicin ta ɗauko kwano mai murfi ta shiga dashi ɗakin tare da direshi a gaban tsohuwa tace "gashi "bismillah tsohuwa tayi ta buɗe ,abin data gani ne yai matuƙar firgitata tace "....! Afuwan fans ina matuƙar ƙaunarku daga grps grps ina ganin shar'inku insha Allah zanyi ƙoƙari inci gaba da faranta muku kamar yadda kuke kwararo min adu'a . Pls kuyi following ɗina a wattpad momislam2020 sanan kumin vote a page sbda ganin cigaban labarin . MOM ISLAM [29/01, 10:11 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️     *NI DA   YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib/Mom Islam P 7-8 Farfesun kaza ta gani yaji manja ,waro ido tsohuwa tayi kana tace "Ramatu a gidan wa kika samu nama ?"naga kinje nemo min saurayi ne ,shine farinciki ya kamani nakeson nima in saki farinciki shine nace wani almajiri ya yankamin wanan babban zakaran naki "rakwab tsohuwa ta mayarda murfin kwano ta ajiye har idonta na ruwa tace "dan kutumar uwarki dan bazan zagi uban ba tunda nawane mun haɗa kuɗi da Lami ne ?"Ramu dai tana ta kallon tsohuwa tana ɗura mata zagi, tsohuwa ta ɗauko cinya ta lashe romon dake shirin zubewa a ƙasa tana cin naman tana faɗa , bayan ta cinye na hannunta ta kurma ihu ,Ramu tace "tsohuwa mai ya faru ?tsohuwa dake ci gaba da cin nama tana kuka tace "wlh Ramu kin taƙaitani wlh kinci bashi ,duk inda zanyi dan bikinku ya kan kama sai nayi ,saboda inje in maido kuɗin zakarana a gurin Zaiyyanu "ita dai Ramu babu bakin magana tana gudun ta cika magana tsohuwa tace "zata fasa shige mata gaba akan saurayin , sai da tsohuwa ta cinye na kwanon tass ta shanye romo ta suɗe hannu sanan ta kalli Ramu tace "ina ragowar ?"Ramu dake shirin miƙewa tsohuwa ta bita da ido , Ramu na fita tsohuwa tace "ai duk wanda  fito daga tsatson Lami dole sai yayi kwaɗayi ,badan kwaɗayi irin na Lami ba da tuni Bashir ya gina gidan sama mai hawa dubu "shigowar Ramu ne yasa tsohuwa yin shiru da maganarta ,sakamakon tukunya data gani an ɗauko , ajiyewa a gabanta Ramu tayi ta buɗe ,tsohuwa da kwaɗayi ke tunzurata ta leƙa tukunyar abin data kuma gani a karo na biyu ne yayi matuƙar firgitata har sai da nunfashinta ya ɗauke ta ɓingire a gurin sumammiya ,salati Ramu ta doka tana shirin kuka taje ta ɗibo ruwa a randa cikin kofin silba irin manyan nan ta sheƙawa tsohuwa duka a jikinta tana cewa "sannu "ajiyar zuciya tsohuwa tayi kana ta kalli kofin silban gabanta ta tureshi gefe tace "wanan ruwan ko mutuwa nayi ai dole na farfaɗo sbda wanka da kikayi min "murmishi Ramu tayi ta nemi guri ta zauna , kwararo amai tsohuwa ta fara kamar ,zata amayar da kayan cikin nata ,sai da tsohuwa tayi mai isarta sanan ta jijiga kai   tace "naci wahala Ramu zaki kasheni "Ramu dake tsaye me zatayi banda dariya ,ta dinga ƙyal ƙyalewa tana tafi , kwanciya tsohuwa tayi kan ledar tsakar ɗakinta tana murƙususu alamun ciwon ciki ,sbda bata yarda da wanan abin da taci ba kuma a tarihin rayuwarta bata taɓa cin wanan abin da Ramu ta dafa ba sai yau , ganin tsohuwa na shirin margayawa yasa Ramu zaro ido tana shirin kuka ta fice da gudu , kai tsaye kemis ta nufa ta samu shi kaɗai ne a ciki , ko sallama batayi ba ta faɗa tare da cewa "dan Allah kazo ka duba tsohuwa wlh ciwon ciki ke damunta "Zaiyyan dake sarrafa system ɗinsa ko ɗagowa baiyi ba bare ya kalleta yadai ji ance tsohuwa , ihun data kurma ne yasa shi ɗagowa idonsa yana cikin siririn farin gilashi mai kyau  yace "ku kullum damuwoyi sunyi muku yawa ita me taci kuma ?nama mana "Ramu ta bashi amsa idonta shaɓe shaɓe da hawaye  ,Zaiyyan da mamaki ya kamasa a fili yace "ikon Allah ku kuma nama ne ke lalata muku ciki to lu daina ci mana dole ne "kai naman Mage ne fa nayi mata farfesu saboda taje nemomin...sai kuma tayi shiru ta juya da gudu , komowa gida tayi ta sami tsohuwa kwance tana ta mutsitsikuwa ta shiga uwar ɗakinta ta ɗauko wayat tsohuwar ta danna number babanta , ring ɗaya baba ya ɗauka yace "baba ina yini ?Ramu dake shirin ƙara fashewa da kuka tace "baba nice tsohuwa babu lafiya "waro ido baba yayi kana yace "to gamu nan tahowa ". Da sauri baba ya fito tsakar gida ya sami Lami tana haɗa wutar da zata soya waina , cikin firgici yace "Lami baba babu lafiya maza tashi muje "cikin ko  ɗarr Lami tace "jeka ina nan biyoka kana gani wutar taƙi kamawa "baba bai jira jin mai zata ƙara cewa ba ya fice , sauri yake kamar zai tashi sama ,tsabar ruɗewa gani yake mashin bazai fishi sauri ba shiyasa ma bai hau ba  , cikin ikon Allah ya iso gidan ,tura ƙofar yayi kana ya faɗa gidan ,yana shiga ya sami Ramu a zaune a tsakar gida ta rafka tagumi , baba dake mayar da nunfashi yace "ina take ?Ramu ta nuna ɗakin tsohuwa ,baba na shirin buɗe labule yaji sallamar likita    ya dawo da baya ya miƙawa likita hannu suka gaisa ,likitan ya shige ciki . Da shigarsa yaga tsohuwa na kwance ido ya kakkafe ,ya nemi guri ya zauna tare da ciro abin gwajinsa ,zai gwadata ta kamo hannunsa ta riƙe muryarta bata fita sosai ta ɗaga kai ta kalli  baba tace "Zaiyyanu ka riƙemun amanar Ramu ko bayan raina kaine mijinta ,kai kuma Bashir ban amince a aurawa Ramu wani ba inba Zaiyyanu ba wlh inko ba haka ba banyafe b...baba yai saurin rufe mata baki idonsa ya kaɗɗa yai jajur yana ganin kamar tsohuwa bazata tashi ba , wani irin tari ne ya sarƙeta cikin ƙanƙanin lokacin jikin likita yai sanyi dana baba , hannun tsohuwa dake riƙe da likita yaji ya faɗi ƙasa ,a razane ya ɗago kai ya kalli baba ,baban ma shi yake kallo yace "ta mutu "ta mutu?"baba yace " innalilahi wa inna ilaihir raji'un "baba ya rushe da kuka ,Ramu dake waje ta kurma ihu tana shure shure tace "wayoo tsohuwata  na shiga uku "irin kukan da takeyi [29/01, 10:12 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️     *NIDA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 _Zainab Habib/Mom islam_ P 9-10 Aslamu alaikum ,amsawa Fati tayi murya cike da farinciki ta miƙe da gudu ta rungume Abdull ,cireta yayi a jikinsa kana yace "ba wanan ne ya kawoni ba "kallonsa tayi tana murmishi tare da haɗe hannayenta guri ɗaya tace "to meye ?"tsaki Abdull yaja yana shirin ficewa Fati ta janyoshi suka faɗa gado tare ,waro ido Abdull yayi tare da tureta yace "wlh karo na farko kuma na ƙarshe da zaki kuma yunƙurin yimin haka ko ance miki haka nake ? sam maganarsa bata ɓata mata rai ba ko kaɗan hasali ma samun ƙwarin guwaiwa tayi kuma tabbas yau ɗinnan sai ta ƙwaci haƙƙinta ko ta halin ƙaƙa ,cikin azama Abdull ya miƙe ta kuma ruƙosa ya ɗaga hannu zai kwaɗa mata mari ,ko me ya tuna oho sai ya fasa  ya fice . Abdull na fita Fati ta fashe da kuka dan wanan tulin maganin da Hajiya ta dinga ɗirka mata ya fara aiki ,gani take idan burinta bai cika ba komai zai iya faruwa , tana saƙa da warwara har ƙarfe goma na dare yayi . Abdull na dawowa ɗaki ya fara tambayar kansa shin wai dama mai ya kaika tafiya ɗakinta sarai kasan halinta , yana tsaka da tunani yaji ta faɗo ɗakin ,a zabure ya miƙe dan shi a halin yanzu ma tsoronta yake ji , daga ita sai pants ta shigo tana tafiya tana karkaɗa jiki ,Abdull ya fara ja da baya kai kace shine amaryar ,ganin ta ritsa dashi a bango yasa shi dakewa yace "ke dallah ɓacemin anan me kuma ya kawoki ɗakina ? ba kince aure bane to gaki a gidan sai kuma me ? hannunta tasa ta zagaye masa kafaɗa kana tace "ai kaine angon ƴar kazar ma da ake kawowa baka siya bane brother ?"wani yawu na wahala Abdul ya haɗiya muƙut duk da yanayin inda ta shiga yasa shi jin jikinsa ya mutu amma  baiyi  inda zata gane ba , Abdull dake ƙare mata kallo yace "abinda na sani duk cikakkiyar mace wacce ta amsa sunanta mace ,ba ita ke neman miji ba shike nemanta "batare data kula maganarsa ba tace "to ai ni gani nayi mijin na gudun matarsa ina tunanin matsoraci ne "tasss Abdull ya wanketa da mari tare da jefata bed ya rabata da komai na jikinta ,shima ya cire nasa ,bai tsaya sarrafata ko kaɗan ba ya faɗa mata . Fati ta raina kanta dan sun raba dare a abu ɗaya Abdull yakai wajen awanni a kanta harda neman yafiya tayi amma yaƙi kulata kuma yana jinta ,sai da ya gama wususukata sanan ya miƙe tare da ficewa yabar mata ɗakin ya nufi toilet ɗin palo yayi wanka ya duba rigar bacci a ciki yasa ya kwanta room ɗin dake palo mai toilet ɗin a ciki , washe gari tun safe ya tashi bai tsaya wanka ba ya nufi ɗakinsa samu yayi bata nan yayi murmishin mugunta ya ɗauki wayarsa ya danna number kukun gidan lokacin ƙarfe takwas, ɗauka kukun yayi Abdull yace "black tea da egg "ok kukun yace "Abdull ya ajiye wayar , ba'a ɗauki wasu mintuna masu tsayi ba sai ga kukun ya kawo ya ajiye a dining , fitowa Abdull yayi ya zauna ya fara ci ,yana cikin ci yaji tafiya yasan mutuniyarsa ce , ganin tana tafiya tana ɗingisa ƙafafuwa yasa shi tuntsirewa da dariya yace "madam ga abinci fa "Allah sarki Faty bata fushi ta zauna ta cika cikinta ,bayan sun gama ci ta kallesa tana gudun karta yi magana yace "tayi masa rashin kunya yayi mata irin na jiya , amma bari ta gwadasa tace  "yah Abdull ina kazata ?"Abdull dake dariyar mugunta yace "kaza ko ?zakici kaza tabbas ya sureta sai ɗakinta ya rufo ƙofa ,dama iya doguwar riga ce a jikinta ,shima ya cire nashi ya fara wajigata ,yau kam kuka take sosai da sosai dan har haɗashi da iyayensa tayi sbda gani take kamar zai cire mata rai gashi ko taimako babu , yaumafa sai da yayi niya ya ƙyaleta sanan ya wuce bedroom ɗinsa yayi wanka ya sauya kaya duk da yasan ba cikakkiyar budurwa bace ta bada kanta a waje bai hanashi jin farinciki ba ,dan ji yake kamar ya dinga kasancewa da ita kullum . Yau akayi sadakar bakwai na tsohuwa har mutane zasu watse ,alhaji wato mahaifin Zaiyyan ya kalli baba dake zaune yace "dama yau juma'a inason a ɗaura auran Zaiyyan da Rahma "cike da farinciki mutanen gurin suma amince hatta shi baban yaji daɗi sosai sbda burin mahaifiyarsa kenan kuma an cika mata shi , cikin ikon Allah aka fara shirye shiryen aure ,dama mutane na kusa dana nesa sun halarci gurin taron ,aka biya dukiyar aure cikin ikon Allah aka ɗaura auran Zaiyyan da Rahma akan sadaki mafi albarka dubu hamsin . A take a gurin alhaji yace "bama buƙatar komai daga gurinku dama munata yi masa shirye shiryen aure to wacce yake son ma ba sonsa take ba ,jiya tazo har gida taci mana mutunci ,mun gama kayan aure har gidan ma duk an kammala gyara sa gobe insha Allah sai kawo amarya "kowa ya tashi da tsananin farinciki baba ko baki yaƙi rufuwa haka ya shigo gidan ya dami ƴan uwansa mata da suka zo yake sanar musu da Lami , duk sunyi farinciki Ramu dake rakuɓe a gefe sai binsu take da ido ta miƙe ta fice , tana fita taga dandalin sa'aninta a ciki ,ƙawarta mai suna Khadija tace "shikenan Ramu gobe sai gidan miji "dariya Ramu tayi kana tace "ni so nake ma ana kaini wllh in dafa shinkafa da miya mudu ɗaya in cinye ni kaɗai ,tunda nake ban taɓa ƙoshi da shinkafa a gidanmu ba in kunga abin da naci na ƙoshi sai dai tuwo "dariya suka sa wata a gefe tace "shikenan zaki dinga kwana a bayan ƙato 😂"Ramu tasa dariya tace "ke ai ba ɗakinmu ɗaya dashi ba ,kin mance abin da malam yace "?dariya suka saka dukkansu tare da cewa "wa gaya Ramu da ciki "Ramu ta hau shure shure tace " ai bazai naje naci dankali ba shine cikin mutum yake ƙato ai "daga nan dai ko wacce tayi gida Ramu ma tayi gidansu . Zaiyyan da yaji wanan maganar ta auransa ya tsorata ,sbda a inda yake da wanan rayuwar tasa yana ganin Ramu tayi masa yarinya ace NIDA YARINYA zanyi rayuwa ?wlh zan cuceta ko kuma ta cutar dani....! Afuwan fans yauma babu yawa fa 😂naga comments a grps grps ina godiya insha Allah na gobe sai ya baku mamaki 😍. Tofa ga littafin daya doke na NIDA yarinya daɗi ,sunsn littafin MACEN SIRRIN  kunsan akwai cakwakiya fa ,duk wanda ya nuna min soyayya ta  hanyar siyan littafina bazaiyi nadama ba ,littafan guda biyu ne ,da ƳAR DAMFARA da kuma MACEN SIRRI . MACEN SIRRI 300 Vip 500 ƳAR DAMFARA 300 tabbas inason ganin yawanku masoyana karku manta akwai cakwakiya ,littafan zasu fara zuwar muku idan har akayi rabin payments wayo biya . Domin neman karin bayani 08141799224  abari ya huce duk wacce bata karantaba ina tayata da jimami aradu 😂. Mom Islam [29/01, 10:12 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️     *NIDA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 _Zainab Habib/Mom islam_ P 11-12 Washe gari bayan anyi sallahar asbha ,iyaye suka duƙufa aikace -aikacen biki , Lami kam komai ya cukurkuɗe mata sbda babu abin data siya duk da ance iya amaryar ake buƙata amma ai gara dai ace akwai nata ,zuwa ƙarfe tara maƙota sun shigo aka fara yanke yanken kabeji dasu karas da sauransu , masu ɗora tukunya nayi masu gyara shinkafa nayi , amarya kam Lami ta kaɗata gidan wata mata ana ce mata Hajiya Nafisa , Hajiya Nafisa gogaggiyar yar duniya ce sana'arta shine sai da magungunan mata  a garuruwa da dama , kasancewar ta fara manyanta yasata dena yawo amma ana zuwa gida ana siya , kuma ƙawar Lami ce sosai , shiyasa ta turo Ramu , tunda Ramu tazo gidan ake dirka mata saiwoyi na tsarki daban na tsugunno daban ga ɓarin turaruka da hajiyar take mata , koda Lami ta shigo ɗazu da safe tace "ayi mata na dai-dai kuɗi "Hajiyar tace "wanan aiki na ne ai ƴata ce bana buƙatar ko sisinki abu namu ai zakisha mamaki inhar ji da ita ne tofa an gama dole ta shige ransa babu boka ba malam , amma bana son sanar da ita rayuwar aure da wuru sbda tana da ƙarancin shekaru tabbas zata iya zaƙewa a waurarta "tafawa sukayi da Lami tace "baki da dama hajiya , Lami ta koma zuciyarta cike da farinciki . Ramu tayi haske duk da iya yau aka fara amma ta dirxu hhh harda su emergency aka bata wai duk dan ta rikita Zaiyyan , Ƙarfe bakwai na dare aka kawo kayan akwatuna,  ƙanwar Lami tace "abun da akayishi na gaggawa har da yin akwati ?yayar Hajiyar Zaiyyan tace "ai sun rigada sun gama haɗawa tun sati uku da suka wuce Allah dai yayi rabonta ne "akwatunan da suka shigo dashi wajen guda bakwai ne ko wanne shaƙe yake da kaya na birgewa ,ganin akwatunan mutum yayi yamasan kayan cikin bana kushewa bane . Zuwa ƙarfe takwasa da rabi iyayen ango suka wuce bayan iyayen amarya sunyi sallama aka turo ɗaukar amarya , zuwa gidan Hajiya Nafisa akayi aka ɗaukota aka sanyata a mota tana kuka Lami na kuka haka suka rabu , kasancewar gidan daga nan akwai nisa sosai dan zaiyi naira saba'in idan mutum zashi ,daga gidan tsohuwa yafi kusa . Kasancewar gudu suka sharara yasa su isowa da wuri suka iso ɗan gidan nashi madai daici gunin sha'awa ,gidan yasha fenti ga tangamemen get baƙi , mai gadi ne ya buɗe musu suka shiga tare parking a gefe , dama motocin guda hudu ne  , fito da amarya akayi sauran ƴan uwa ma suka fito ,aka kama hannun amarya aka shiga da ita ciki kai tsaye ɗakinta aka kaita aka zaunar da ita a kan bed , ƴan nasihohi akayi mata masu shiga jiki kana aka fara hidimar tafiya gida , tunda Ramu taga an fara shirin tafiya take rera kuka har da kamar zata shiɗe ,kwalliyar fuskarta ma duk ta dame , haka Hajiya Nafisa tace "ku tafi zan biyo motar haya in dawo "to sukace aka tafi aka bar Hajiya Nafisa da Ramu , abinka da yarinta Ramu ta ɗauka hajiyan zata zauna ne har tana sakin ji ,hajiya Nafisa tace "Rahma inaso ki zamo mai kunya da jan aji yanzu dai tashi muje toilet kinji "miƙewa Ramu tayi suka shiga toilet ta haɗa mata ruwan wanka ta ɗibo wasu turaruka masu ƙamshin gaske kuma masu tafiya da hankalin wanda ya shaƙesu ,rufo mata ƙofa Hajiya Nafisa tayi ta buɗe jakarta ta ciro wani riga da wando mai bala'in kyau rigar pink wandon black sai hular kayan itama black ,rigar ta matse daga ƙirjinta daga ƙasa kuma ta buɗe ,wandon ma haka daga sama har gurin cinyoyinta ya matse daga ƙasa ya buɗe dama Allah ya yalwata Ramu da hips da boobs babu laifi . Tana gama wanka ta ɗauki towel ta share jikinta ta fito ɗaure da towel wanda ya rufe mata har cinya ,zama tayi a kan bed Hajiya Nafisa tace "ɗauki wanan man ki shafa "babu musu ta ɗauka ta shafa hajiyan tayi mata kwalliya ta bata kayan tasa . Suna haka har ƙarfe goma tayi lokacin Ramu ta gama sauya kaya tayi kyau sosai ,Hajiya ta ɗauki jakarta tare da ajiye mata wani turare a kan mudubi tace "wanan duk lokacin da zaki kwanta zaki dinga shafawa ki kula sosai kinji ni zan tafi kiyi ta haƙuri "hajiya bata tsaya jin mai Ramu zatace ba ta fice tana fita ta haɗu da Zaiyyan shi da abokansa a jikin motarsu ,gaisheta sukayi kana ɗaya daga cikin abokan yace "ta shiga ya kaita gida , babu musu ta shiga suka tafi . Ɗaya daga cikin abokan Zaiyyan yace "ango kenan kajin ne har guda uku ?ku da waye zakuci ko amaryar kura ce "gimtse fuska Zaiyyan yayi kana yace "nifa bana son yawan magana dan Allah kumuje "suna tafe suna masa tsiya haka suka ƙarasa ciki  ,sai sallama suke kwaɗawa amma shiru ba'a amsa musu ba ,a palo suka yada zango Zaiyyan yace "to masu bacci da ido ɗaya amarya tayi bacci dan haka sai ku ƙyaleta "haka suka gama wasa da dariya babu amarya dole suka tafi suna masa tsiya , bayan tafiyarsu Zaiyyan ya dawo daga rakasu ya ajiye ledar a kan fridge ya wuce ɗakin Ramu ,samunta yayi tabi lafiyar gado ya mayar da ƙofar ya rufe tare da mannewa a jikin ƙofar ,yai ajiyar zuciya yaji wani ƙamshi wanda yai sanadiyar sauya masa mood ɗinsa ,ya nannaɗe hannayensa yana ƙarewa shigarta kallo ,ita kam tamayi bacci tuni bata san da shigowar mutum ba , takowa yayi a hankali ya zauna kan bed , yana ci gaba da ƙarewa fuskarta kallo ,tabbas wanan yarinya ce ƙarama yana tausaya mata ,shi yasa yake nesanta kansa da mata sbda lalurarsa gashi shi cikakken likita ne amma bai samawa kansa mata ba tun tuni . kwanciya yayi a gabanta tare da shafo fuskarta yana murmishi ,sai kuma yakai bakinsa kan nata ya tura harshensa yana tsotsa a hankali kamar wanda ya sami minti ,ƙamshin turaren jikinta ke ƙara rikitashi gami da tunzurashi ya rungumeta ƙam tare da ci gaba da tsotsar bakinta , ita ko Ramu mafarki take wai gata a kitchen ta ɗora ƙatuwar tukunya tana dafa shinkafa da miya wanda zataci ,cafkar daya kaiwa breast ɗinta ne yasata motsawa tare da miƙa ,wow yace "a cikin zuciyarsa dan gani yayi sun birgesa ,gashi wanan miƙar da tayi ta tayar masa da tsohuwar sha'awarsa wacce ya daɗe yana ɓoyeta ,matse cinyoyinsa yayi sbda yadda yaji  tik ɗinsa na harbawa kamar zata fito , bai san lokacin daya ɗagata cak ya ɗora kan cinyarsa tare da sanya hannunsa cikin rigarta yana wasa da breast ɗinta ba , wato ido Ramu tayi a tsorace tace "likita iskanci fa babu...sai ta tuno da faɗan da hajiya tayi mata taja baki tayi shiru , idonsa sunyi ja ya dubeta yace "Rahma ina sonki ina ƙaunarki dan Allah ki amince min in...dariya ma ya bata sbda yana maganar kamar ƙaramin yaro dan batasan abin da yake nufi ba ,tace "ni kayi kayi bacci nakeji indai tafiya ce "idonsa ya rufe kunnensa ya toshe ya kwantar da ita kan gado tare da mirgunawa gefenta ya raɗa mata cire kayan a kunnenta , cikin rashin fahimta tace "wlh bazan cire ba so kake su Larai suzo gobe suce nayi iskanci ?"cizon kunnenta yayi ta saki ƙara sosai sanan yace "pls bakisn zama ƴar aljannah ko ? murmishi tayi idonta na jin bacci tace "inaso mana ya rungumota tare da matseta sosai a ƙirjinsa ya manna mata bananarsa a saitin mararta yace "da daɗi ?waro ido tayi ganin abin da bata taɓa gani ba ,dan wlh tunda tazo duniya bata taɓa arba da zungureren wanan abun ba ta kuma kurma ihu zata miƙe kenan yai ƙoƙarin rabata da kayan jikinta ta koma jigidir ,kasa kallonsa tayi ta sunkuyar da kai sai kuma hawaye ya biyo bays ,bai ma san tana kukan ba sbda kayan gara daya gani muraran ya je da sauri ya rungumeta ,jin tudun breast ɗinta ya kuma kwance masa lissafi ya jata suka faɗa gado yana shafa bayanta ,a zuciyarta tace "wlh gobe idan na koma gida sai nace wa Lami zai iskantani dama ashe ɗan iska ne da tsohuwa ta mutu har yana kuka ,a zahiri kuma sai tayi shiru , sai da ya gama shafa ko ina na jikinta sanan ya miƙe a kunyace yabar ɗakin ya nufi nasa ya barta a gurin tsaye tana kallonsa  Ramu dake jin mamaki a fili tace "tooo wankan janaba ya kamani ni RAMATU ....! Fans bakwa following ɗina a wattpad fa ,nagode da shar'hi masoya ana tare iya wuya ,ina ƴan Ramu da kuma Abdul da Zaiyyan ina jiran shar'hinku . 08141799224 Mom Islam babu yawa da nayi muku alƙawari to kuyi haƙurfa. [29/01, 10:13 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️     *NIDA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 _Zainab Habib/Mom islam_ P 13-14 Gajeren labari Yana shiga ya dafe mararsa data mugun tamke masa tare da kwanciya kan bed, yana jin kodai ya koma ɗakin ne ?wata zuciyar tace "masa ai matarka ce ka koma mana "cikin ƙwarin guwaiwa ya miƙe ya fara tafiya a hankali kamar mai tsoron taka ƙasa ya isa ƙofar ɗakin ,sai da yayi jim kaɗan sanan ya shiga tare da ɗaga kai ya kalli agogon dake manne a bango ƙarfe ɗaya da rabi ,mamaki ne ya kamasa sbda ko ƙarfe goma baya kaiwa baiyi bacci ba amma yau shine har tsawon dare , dafe da mara ya ƙarasa kan gadon da Ramu ke kwance ya kwanta shima suna jin nunfashin juna ,ita ko baccinta take masha Allah zata juya yai saurin rungumeta tare da matseta a jikinsa zuciyarsa na bugawa sosai kuma ya rasa dalili , iska ya fara hura mata a kunne karf suka haɗa ido da ita ta zaro ido tare da cewa "kuma dawowa kayi ? ɗan gyaɗa mata kai yayi a kunyace yace "duk kinbi kin rikitani ina son kasancewa tare dake "tsaki Ramu tayi kana ta fashe da dariya tace "likita tsaya kaji "duk wanan abun da kake Allah ya hanashi babu kyau ,sbda a islamiya malamin mu yace "idan har zaka amince da namiji to wuta ce makomarka "dan haka ni wlh ka dena taɓani zata fashe da kuka ya toshe mata baki da hannunsa yana mai ɗaga hannunsa ɗaya yana bata haƙuri , sai da ya tabbatar ta nutsu sanan yace "ki kwanta kiyi bacci gobe zamuyi magana "cikin rashin yarda tace "to jeka ɗakinka sai da safe ni gobe ma zanbar gidan "tunowa da yayi ai ya siyo kaji yasa shi cewa "ke nafa siyo miki kaji ama da sharaɗi "ciki na rawa Ramu zata miƙe ya zaunar da ita kana yace "nace miki da sharaɗi "to Ramu tace "sam hankalinta baya gurinsa burinta kawai taga kajin tasa a  bakinta  "kinsan me ?Zaiyyan yace "idanunsa sun ƙanƙance tsabar wutar sha'awarta dake fizgarsa ,a'a Ramu tace "jiki na rawa ,yace "idan har kinci kaza to tabbas zaki biyani "abu mai sauƙi wlh zan biyaka guda nawa ka siyo "Ramatu ta faɗa tana shirin miƙewa a karo na biyu , anan ne Zaiyyan yakuma tabbatar da yarinyace ƙarama bata san komai ba ,yayi murmishi tare da gyara zama  yace "kince zaki biyani ko ?eh tace "tana dariya ta kuma cewa "kwanan nan zan kama sana'ar suyar waina insha Allah zan biyaka yanzu dai ina kajin ?"miƙewa yayi a hankali kamar wanda ƙwai ya fashewa sai kuma ya zauna ya kalleta  yace "nafasa "Ramu tace "akan me ? Zaiyyan yace "idan har kinyi abun dana umarceki tabbas zakici kaji amma wlh idan har kikaƙi to bazakici ba kuma guda uku na siyo "Ramu na dariya tace "wlh kome kasani zanyi kai inma sato wani abun ne a gudan ku ni ba kunyar babarka zanji ba "ta bashi dariya matuƙa dai da ya dara kana ya riƙe hannunta ya ɗora a... Yau kwanan Saudat shida rabonta da Abdull ,ta rame sosai sbda duk samarin da suke zuwa gurinta basu kai kuɗin Abdull ba ,ita kuma tasha alwashin sai mai nera zata aura . Ranar laraba ta kasance ana bikin babbar ƙawarta kuma ranar ne za'ayi wasa a hall ,a cikin kuɗin da Abdull ya bawa Saudat ta raba biyu ta kashewa jikinta rabi ,tayi kyau sosai dan ta fito babu ƙarya Umma kam ko idon kuɗin bata ganj ba ,da tayi magana waye ya ɗaukar mata dubu biyar Saudat tace "bata sani ba ,haka Umma ta ɗau ta annabawa . Washe gari ƙawayen amaryar sun fito cikin shiga ta birgewa ,kaf ankon sai da Saudat tayi a cikin kuɗin Abdull ya rage saura dubu goma , bayan an gama gyara amarya aka nufi party da ita ,bayan motoci sunyi parking ƙawayen amaren suka shiga aka sake kiɗa , Saudat dake gefen amarya idan ka ganta zaka rantse itace amaryar sbda ta haɗu iya haɗuwa ga iya ɗaukar wanka ba ƙarya , bayan anyi taro an rarraba kyaututuka da abinci da akayi oda a otel ,lokacin da suke shiga mota lokacin ango da Saudat suka keɓe guri ɗaya , riƙe da hannun juna suka nufi can bayan hall ɗin sbda duk harsashenka bazaka rantse akwai mutum a gurin ba , motoci da suka gaji da neman ango suka tafi kasancewar ya turawa babban abokinsa saƙo akan ciwon mahaifiyarsa ya tashi zai je dubata ,ita kuma Saudat dama ta riga ta fito tun kafin a tashi  ,dan ko a hall ɗin da ido suka dinga magana babu wanda ya lura da hakan . Ango ya kalli Saudat dake tsaye a gabansa tana yi masa murmishi yace "wai kina jin abinda nakeji kuwa ?farr da idanu Saudat tayi kana tace "ban gane ba ?"sonki nake Saudat "abin nema ya samu ,dama tunda Saudat ta ƙyalla taga Saurayin ƙawar tata yana da ƙumbar susa tafara inda zata yi gurin janyo hankalinsa kuma ya faɗa , Saudat tace "nima na daɗe da jin hakan tun ranar dana haɗu da Zainab ta kirani mu gaisa dakai naji kayimin "good "ango yace "to mekike ganin ya kamata muyi ?"uhm Saudat tace "abinda suciyarka ta saƙa maka "bayan auranmu da Zainab zan aureki "Saudat ta juya ido tare da cewa "ni kuma zan jure duk wata gwagwarmaya da zan shiga a kanka sbda nafi Zainab sonka abin hannunka take so ni kuma kai nakeso "gabansa ne yai mummunan faɗuwa yace "abin hannnuna takeso hakane ?"duk wanan maganar da yake bai fito fili ba yace "zai iya yiwuwa tabbs ,da haka ya karɓi numberta ta ƙarɓi tasa suka nufi bakin titi ta hau napep shima ya tari wata ya hau kowanne yai nasa guri. Washe gari amarya Zainab na zaune kan bed ɗinta da ƙawaye tace "amma akwai wani abu wanda yake mugun ɗauremin kai "ƙawayen sukace kamar me fa ?Zainab tace "Kabir ya kunyata ni yaushe ne ana biki yatafi ya barni a cikin dubban jama'a ,a haka ne yake iƙirarin yana sona ? ƙawarta mai suna Zaitun tace "wlh Kabir ba tafiya yayi ba yana nan a cikin hall ɗin karma kiyi tunanin tafiya yayi "Zainab tace "Zaitun mai yasa kikace haka ?dariya Zaitun tasa kana tace "kawai abar kaza cikin gashinta ku a iya tunaninku mai kuka fuskanta ?"kaf ɗinsu sukace gaskiya babu abin da mukayi tunani "Zaitun tace "ke Zainab a cikin ƙawayenki wa kike tunanin bata nan ?"buɗar bakin Zainab tace "Saudat jiya ma ta tafi gida da wuri "Zaitun tace "yarinya kenan man kaza kina zaune ana shirin ƙwace miki miji wlh tausayinki ma nakeji ,cikin rashin fahimta Zainab tace "nifa banfa gane me kike nufi ba wlh "Zaitun tace "bara inyi miki gwari gwari ,to Saudat da kike gani da mijinki jiya a hall suka keɓe ko da na leƙa naga suna magana yana riƙe da hannunta "eeeh"Zainab tace "cike da masifa ta miƙe tana nunfarfashi tace "lallai yau zanci kutumar ubanta wlh sai ta nunamin waye ubanta shegiya talakawa shima sbda iskancewa ya rasa hannun wacce zai riƙe sai talaka ?"to wlh yanzu zan tafi gidan nasu inci mata mutunci wanda ko a hanya ta gansa bazata kallesa ba " haba Zainab ya zakiyi haka ?inason kiyi amfani da iliminki gurin karkato da hankalin mijinki karki sake wata banza ta tsorataki kinji "idon Zainab na fitar da hawaye tace "amma wace shawara kuke ganin ta dace ko kuma mataki dazan ɗauka  ....! 👇👇👇👇👇 Mutane nata tambayata akan nawa ne kuɗin littafin *MACEN SIRRI*  kuyi min afuwa wlh aiyuka ne sukai min yawa ga yadda tsarin yake 👇👇👇👇 Normal grp 300 post ɗaya Vip grp 500 post biyu Special grp 800 post uku zuwa huɗu Ina alfahari daku masoyana . Littafin *MACEN SIRRI* littafi ne wanda salonsa ya banbanta da saura kardai in cikaku da surutu ,aradu yamafi *NIDA YARINYA* haɗewa🤣. Love and romantic story ne , idan kinsan in kin siya zaki biyoni kina gayamin maganar banza to kibar kudinki ,sbda haka littafin *MACEN SIRRIN* yazo da salonsa ,ina kuke manyan mata masu ji da kansu ,karki karanta littafin sata sis ki mallaki naki. Zan fara posting da zarar anyi anyi payments akan lokaci . account 3175689751 Name Zainab Habibu first bank Ko kuma katin mtn ta wanan lambar 08141799224 screen shot ta number👆. Mom Islam [29/01, 10:14 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA      YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Gajeren labari Zainab Habib /Mom Islam https://www.wattpad.com/user/momislam2020?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Masu comments ina ganinku kuma ina godiya 👏. P 15-16 Ƙawayen ne suka matso tare da raɗawa Zainab wata magana a kunne wacce nima ban san ko mesukace ba . Zayyan ya ɗora hannunta a cinyarsa yace "kinyi alƙawari fa "eh Ramu tace "tana dariya , ya miƙe yaje gurin daya ajiye naman ya ɗauko ya dawo ya kawo mata , ba tare daya kalleta ba ya juya yabar ɗakin. Yana fita ta buɗe ledar ta fara ci hannu baka hannu ƙwarya ,sai da taji tayi hani'an sanan ta ture ledar ta cigaba da kwanciya bacci yayi gaba da ita . Koda Zayyan ya koma ɗakinsa juyi ya dingayi da haka shima bacci yayi gaba dashi . Washe gari da asbha Ramu bata farka ba ,Zayyan da zai tafi masallaci ya leƙo tare da ƙarewa fuskarta kallo yaga bata tashi ba ya wuce masallaci ,bayan an idar da sallah ya dawo daga masallaci kai tsaye ɗakin Ramu ya shiga ya fara kiran sunanta a kasalance yana cewa "Rahma ki tashi lokacin sallah "miƙa Ramu tayi kana ta waro ido tana kallonsa sai kuma tace "ga ragowar kazar can idan zakaci "Zayyan yai murmishi ya matso kusa da ita yace "ya bayanin sallah fa ?"Ramu tace "ni banayi jiya bayan tafiyarka naga...Zaiyyan ya rufe mata baki da hannunsa kana yace "kiyi wanka kizo muyi magana "cuno baki Ramu tayi ta fara didire ƙafa ta shiga toilet , fitowa tayi tace "likita ina ruwan wankan "dariya Zaiyyan yayi sosai kana yace "ki kunna mana "Ramu dake ganin kamar zai raina mata wayo ta wuce fuuu bata tsaya jin mai zai ƙara cewa "ba  ta shige toilet, tana shiga ta ɗaga kanta sama tare da murɗa kan famfo ,bata ankara ba taji ruwa mai azabar sanyi ya zubo mata a jiki ,ihu tasa tare da ƙamƙame jikinta tana rawar sanyi ,Zaiyyan dake cire boxes ɗinsa ya rugo da gudu ,ganinta da yayi a tsaye tana kuka ya sashi cewa "waya gaya nan zaki kunna "bakai kaƙi bani amsa ba shine nikuma na kunna , murmishi yayi kana ya tara ruwan ɗumi a bahon wanka yana shirin cire mata kayan jikinta ta riƙe masa hannu gam zatayi masa ihu ,muryarsa ƙasa-ƙasa yace "kayafa zan cire miki "Rahma dake shirin ficewa tace "nidai ka fita ai we ne "Zaiyyan ya zaro ido ,a zuciyarsa yace "yau zan nuna miki aikin iskanci "ya ɗaga cak ya dawo da ita kan bed tare da fara cire mata hular kanta , zillewa ta fara amma ina yaci ƙarfinta dole ta nutsu, sai ta fara yi masa ihu a kunne tana cewa "ganin  zata tara masa mutane yasa shi sanya harshensa cikin bakinta yana yawo dashi , Ramu da ba'a saba ba dama tana gani a film ɗin indiya ta waro ido babu halin magana , ya daɗe yana wasa da harshensa a cikin bakinta daga ƙarshe ya ɗora hannunsa kan boobs ɗinta ya ɗan murzasu a hankali , tuno faɗan da Hajiya Nafisa tayi mata tayi ta kuma lafewa a jikinsa sbda yadda yake murza boobs ɗin nata wani daɗi takeji wanda bata taɓa jiba ,da tafiya tayi tafiya ta fara jin zafi ta yunƙuro tana shirin guduwa ya matseta ya cire bakinsa a nata yace "ina zaki Rahma kin mance ni mijinki ne ?a'a ni wlh nagaji da iskancin nan gobe ina fita ko anjima duk wanda ya ganni zai ce nayi iskanci "kuma maganar take bada wasa ba , Zaiyyan yace "NIDA YARINYA kenan zamusha soyewa "gyara mata zama yayi a kan cinyarsa still yana matse da ita ya sanya hannunsa cikin wandonta ,yana shirin cirewa Ramu ta fizge tare da daka tsalle tace "wlh bazan lamunta ba "babanmu ya hanamu wasan cire wando shine kai zakayi ko ?to babu ruwana "idanun Zaiyyan a kanta sbda inda take tsallen ko ina nata motsawa yake yanata kallonta yana murmishi , Ramu dake tsaye cikin zuciyarta tace "taɓɓ ashe hirar da mukaji su Saudat nayi idan sunyi aure muna ce musu ƴan iska ashe haka ne kuwa ?taɓɓ ni wlh bazan bari inzamo ƴar iska ba nagode da Sumaiyya ta bani shawara yarinyar Hajiya Nafesa tace "ince ina al'ada taɓɓ ance masa bani da wayo ne ɗan iska kawai "ta ruga waje da gudu tana dariya ....! Afuwan babu yawa wlh ciwon . 👇👇👇👇👇 Mutane nata tambayata akan nawa ne kuɗin littafin *MACEN SIRRI*  kuyi min afuwa wlh aiyuka ne sukai min yawa ga yadda tsarin yake 👇👇👇👇 Normal grp 300 post ɗaya Vip grp 500 post biyu Ina alfahari daku masoyana . Littafin *MACEN SIRRI* littafi ne wanda salonsa ya banbanta da saura kardai in cikaku da surutu ,aradu yamafi *NIDA YARINYA* haɗewa🤣. Love and romantic story ne , idan kinsan in kin siya zaki biyoni kina gayamin maganar banza to kibar kudinki ,sbda haka littafin *MACEN SIRRIN* yazo da salonsa ,ina kuke manyan mata masu ji da kansu ,karki karanta littafin sata sis ki mallaki account 3175689751 Name Zainab Habibu first bank Ko kuma katin mtn ta wanan lambar 08141799224 screen shot ta number👆. Pans ku nunamin soyayya ta hanyar siyan zazzafan littafina mai sabon salo mai suna *MACEN SIRRI* ta hakan ne zan gane yawan masoyana. Zan fara posting ɗinsa daga yau 😍. Mom Islam [29/01, 10:15 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA      YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 https://www.wattpad.com/user/momislam2020?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Zainab Habib /Mom Islam Masu comments ina ganinku kuma ina godiya 👏. P 17-18 Kai tsaye palo ta nufa ta zauna a kujera mai zaman mutum ɗaya ta fara ƙarewa ɗakin kallo ,a zuciyarta tace "lallai naji daɗi ,inyi kallo in dafa shinkafa da miya kuma inci nama gidan likita yayi "ta miƙe ta fara zagaye ,ta buɗe wanan ɗaki ta buɗe wancan ɗaki haka ta dingayi har sai da ta gano kicin , lokacin ƙarfe takwas 8:am dai-dai ta kallo na'urorin girkin daga electric sai gas sai risho da sauransu , gani tayi duk bata iya su ba a ciki abu ɗaya suke amfani dashi shima ba kullum ba wato risho ,ta kunna tare da ɗaga kanta sama ta ɗauko ƙatuwar tukunya wacce zataci shinkafa mudu huɗu ta ɗora ,ta ɗibo ruwa mai yawa ba tare da an wanke tukunyar ba aka zuba , kasancewar ta iya girki yasa ta fice a kitchen ɗin sbda zata dinga zuwa tana dubawa , mancewa tayi da likita na ɗakinta ta kutsa kai ,tana shiga sukayi ido huɗu dashi ,tunda yayi mata kallo ɗaya ya kawar da fuska tare da ci gaba da danna wayarsa , Ramu taso neman tsokana tace "likita bokan turai "Zaiyyan duk fushin da yake sai da ya tuntsire da dariya kana yace "zo nan "a hankali ta tako i'zuwa gabansa tace "gani "murmishi yayi kana yace "kin fasa yin wankan ne ?eh Ramu tace "cikin nuna rashin damuwa ,Zaiyyan yace "kinaso kizamo ƙazama ne koh?"murguɗa masa baki Ramu tayi kana tace "dama can ni bana wanka kullum kuma ko a boko ance yafi ƙara lafiya "waro ido Zaiyyan yayi ya miƙe a hankali kamar zai fice ya damƙota riƙon da yayi mata bana wasa bane ya fara kiciniyar cire mata kayan jikinta , duk da tana shure-shure hakan bai hanashi cire mata kayan jikinta kaf ba ,dama an cire hula tun tuni a miƙe ya kulle ƙofar ɗakin ,ita ko sai shure shure take hannunta duka biyu a ƙirjinta kuma ta kasa haɗa ido dashi , kai tsaye ya wuce toilet ya haɗa mata ruwan wanka ya dawo ya ɗauketa cak ya direta a bahon wanka , kasancewar kanta a sunkuye yake bayan ajiyeta da yayi ,ɗago kan da zatayi taganshi zigidir  ,wani wawan ihu ta saki wanda yasa Zayyan toshe kunnuwansa ,idon Ramu a rufe tace "walh ka fita ni tsoro kake bani dama iskanci kake so dama kayi ?ta fashe da kuka sbda a zahiri ta koma jin tsoronsa ,shiko bai kulata ba ganin idonta a rufe ya sashi faɗawa cikin bahon wankan ,ihun data darara na farko nafila ne ,akan na biyu kamar zata cire masa dodon kunnensa ya rungumeta yana cewa " ya isa haka !zata kuma yin wani ihun ya rufe mata baki da nasa yayi mata kalar abin jiya , sai da ya tabbatar da ta sauke ajiyar zuciya sanannan ya cire bakinsa ,Ramu dake shirin ficewa yana ruƙota cikin ɗaga murya tace "wlh Allah ya soka abin akwai daɗi da saina gantsara maka cizo "da ƙyar ya cuɗeta, cuɗewar ma anayi ana luguwai guwaice breast tana cuno baki , zai ɗaga tace "ni ka ƙyaleni "ta fice da gudu ta nufi gurin da kayanta yake ta buɗe drower ta ciro riga da zani na atamfa ,atamfar na ɗauke da adon flawoyi yellow da baby blue ,bata sanya bra ba tasa riga ,kasancewar breast ɗinta a tsaye suke yasa bazaka gane bata sa ba sai dai idan tayi tsalle ,bayan tasa rigar tasa gajeren wando a ciki ta saka skirt ɗin ya matseta sosai daƙyar take jansa ,duk daga cikin kayan da Hajiya Nafisa tayi mata ne ,bayan ta ɗaura ɗankwali ta dawo gurin drees mirror taja stool ta zauna  ta ɗauko mai ta shafa bata shafa hoda ba ta miƙe tace "ai kwaliyar ba dole bane mtsw ta fice ,tana fita ta ƙarasa kitchen da gudu tana shiga ta tarar da ruwan yanata tafasa ta fara dube-duben buhu ,cikin sa'a ta gani ta taga sabon mudu a ciki ta auna mudu uku ta zuba ta ɗauki ludayi ta jujuya ta zuba gishiri ta rufe tana shirin juyawa taji an rungumeta ,ɗago kan da zatayi taga likitanta yaci kwaliya yamafi kullum kyau ,yana sanye da shadda gezna mai tsadar gaske blue sai sheƙi take hular kansa irin aikin dake jikin rigarsa takalminsa fari sol idonsa na ɗauke da farin glass ya manneta a jikinsa yace "rahma kin horani da yawa haba my Rahma "sheƙeƙe take kallonsa kana tace "horo kuma ni ?horon me ?haƙƙina "Zayyan ya bata amsa , a zahiri Ramu dai batasan menene haƙƙi ba tace "wane haƙƙi kuma ga abinci a wuta "hannunta ya riƙe suka shiga kitchen ,tukunyar daya gani ne ya sashi hangame baki yace"....! Afuwan islam ɗina tana zazzaɓi amma taji sauƙi nago masoya. Karku manta da fitaccen littafin nan mai ɗauke da tsantsar soyayya wato *MACEN SIRRI*  ina mata masu yawan faɗa da miji da wanda basa jituwa sosai ?sister ki karanta littafin *MACEN SIRRI* zaki sami ƙarin haske . Masu tambaya ,yau na fara posting duk mai so ya tuntuɓeni ta wanan number 08141799224 ,ƊARI UKU ne kacal,siyan nagari... MOM ISLAM [29/01, 10:16 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Gajeren labari Zainab Habib /Mom Islam Masu comments ina ganinku kuma ina godiya 👏. P 19-20 Ya daɗe yana mamaki irin ƙoƙari na Ramu da har ta ɗora wanan ƙatuwar tukunya , hausawa sunce amarya bakya lefi yasa shi rungumeta yace "idan kika sauke ki rabawa masu gadi da drivers ragowar akai masallaci "cikin tsiwa tace "kai bazakaci ba kenan ?"zanci mana Zaiyyan yace "yana ɗagata sama ya fara juyi da ita ya sauko da ita palo ya direta kan kujera yace "zan fita in gaishe dasu momy na pls ki kularmin da kanki "dariya tasa tace "sai kace jaririya ?"Zaiyyan yayi mata bye-bye ya fice , yana fita ta sanyawa ƙofar key ta nufi kitchen ta duba shinkafa ta tsotse ta mance bata wanke ba ,bata damu ba ta sauke ta hau dube-dube ,tsaki tayi kana tace "ni nama gaji walh bazan dafa shinkafa da miyar ba ,da mai da yaji zanyi "tana gama magana ta fara dube -dube cikin sa'a ta hango wata farar roba cike da dakakken yaji tayi hamdala ta nufi inda jeren kwanuka suke ta ɗauko wata ƙatuwar kula ta zuba abincin da yawa ta ɗauko ƙaraminshi ta zuba mangyaɗa ta zuba yaji a leda ta karkaɗe hannunta ,ta ɗauki kular ta kawo palo da mangyaɗan da yajin ya ajiye ,ta buɗe ƙofar ta ɗauko kayan abincin ta fito , tana isowa bakin get tahau cewa "kai malam mai gadi kazo ga abincinku "da sauri mai gadi yazo ya durƙusa ya karɓi abincin Ramu tace "ragowar kayi sadaka dashi "bakin mai gadi a washe yace "angama hajiya ya miƙe ya ɗauki abincin ya tafi . Ramu ta juya zata koma taji ana cewa"Rahma-Rahma"ta ɗauki muryar ta juyo tace "likita "Zaiyyan ya haɗe rai yace "haba Rahma mai yasa zaki fito haka ?"bai jira jin mai zatace ba ya ɗagata cak ya shige da ita ciki , mai gadi da driver suna zaune sun baje shinkafa a faranti ,driver yakai loma yace "wlh oga ya iya soyayya kaga inda ya ɗaga yarinyar nan sai kace kaza "mai gadi yace "ai dama likitoci shegun kansu ne in gaya maka . Zayyan na shiga da Rahma ya direta kan kujera tare da gyara mata kwanciya , zatayi magana yace "shiiitt "yayi mata rumfa da ƙirjinsa suna jin nunfashin juna hancinsa kan nata yace "Rahma mai yasa zaki aikata haramu da hankalinki "Ramu zatayi masa magana cikin tsiwa ya rufe mata baki da hannunsa ,a hankali yace "karki sake kiyi min magana da ƙarfi dan zanyi miki allura "a tsorace Ramu ta zaro ido tace "likita kayi haƙuri dan Allah na tuba "murmishi Zaiyyan yayi sbda koba komai ya gano ta hanyar cewa "zai yi mata allura zai kashe mata baki ya haɗe bakinsu guri ɗaya ya sanya hannunsa kan breast ɗinta yana shafawa yace "ciremin rigarnan "a tsorace tace "haramun ne fa "Zaiyyan ya gimtse fuska yace "kawo aya ko hadisi "ƙif ƙifta idanu ta shigayi sai da ya gama luguai guwaicewa sanan ya ɗagata yace "nasaki wanka ko ?"Ramu tana shirin yin kuka tace "ai na riga nayi tun ɗazu "Zaiyyan yace "ke bafa wanan wankan ba ,idan baki sanshi ba tsaya in duba ingani koh wani abun ya faru ?"bata san mai yake nufi ba dan haka ta miƙe shi kuwa yakai hannu zai ɗage skel ɗinta ta buge tace "iskanci ne bana so"dariya Zaiyyan yayi kana yace "to shikenan kawo min abinci inci naje momy ta tafi asibiti ƙanwarta babu lafiya "kalar tausayi Ramu tayi tace "Allah ya bata lafiya . Gidan Abdull yau kwana biyar dayin aure. Fatima har ta saba da wuyar da Abdull yake bat,yauma kamar kullum ya shirya tsaf cikin riga da wando na yadi baƙi mai laushi hular kansa milk da takalminsa ya nufi ɗakin Fatima tana kwance tana bacci ,zama yayi kan bed ɗin ya fara shafo mata boobs sai kuma ya kalli jikinsa a zuciyarsa yace "nafayi wanka zani gidanmu kar in ɓata jikina sai ya miƙe ya fice ,daga shafota da yayi har maganarsa bai san yayi a fili ba ,yana fita ta buɗe ido tare da buɗe bed side drower ta ciro wani tablet ta ɓalli uku ta watsa ta ɗauki ruwa a gora ta tsiyaya a cup ta fice ,tana fita kai tsaye ɗakinsa ta nufa daga ita sai bra da mini skirt, ta kutsa kai cikin ɗakin , hankalinsa na kan mirror yana sanya links a hannun rigarsa ta rungumesa ta baya tare da cewa "brka mijina "ba tare da Abdull ya kulata ba yaci gaba da abin da yakeyi ,ji yayi ta haye bayansa tare da shafo sajen fuskarsa tace "a halin yanzu ina buƙatar mijina "waro ido Abdull yayi tare da juyowa ya direta yace "kinga abin ba dusa bane da za'ayita ci ya kamata ki barni haka anguwa zani "nuna masa tayi bata san haka ba, ta kuma matsowa kusa dashi ta tungumeshi sosai kirjinsa na shafar boobs ɗinta hakan ya haifar masa da mutuwar jiki ya tsaya kallonta amma a zahiri sha'awarta yakeyi sosai , murmishin mugunta Fatima tayi tare da juya idanu tace "mijina ina zakaje ?"ba tare da Abdull ya kulata ba ya riƙe mata hannu suka nufi bed.....! Kuyi haƙuri wlh aiyuka ne sukaimin yawa pls masu tambayar MACEN SIRRI suyimin magana ta wanan number 08141799224 [01/02, 4:08 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib /Mom Islam Masu comments ina ganinku kuma ina godiya 👏. Gargaɗi !bance kuɗauki abin da bashi dakyau ba ,kuyi koyi da abubuwa masu kyau na cikin labarin shine ribar ilimi sisters ,ayimin afuwa haka labarin yazo 👏. P 21-22 Sai da ya gama mammatseta sanan ya jata gefe yace "nayi miki abin da kikeso "jikinta babu ƙwari ta kallisa idonta kamar na mayunwacin zaki ta kuma kwantowa kan cinyarsa tace "haba Abdull sai kace ba matarka ba?"Abdull ya ɓata rai yace "dama ni nace ina sonki ne bake kika zartar da hukunci ba ?"wanan maganar tayi mata ciwo sabda tana sonsa yasata cewa "to bani haƙƙina "ba tare daya bata amsa ba ya kuma matsowa kusa da ita ya riƙe mata hannu ya ɗora kan bananarsa idonsa a lumshe yace "hakan yayi miki koh ?"cikin jin daɗi da abin da yake yi mata yasata daɗa matsoshi tana cewa "washhh  washhh ahhh "sai   da Abdull ya bari ta gama shigewa sanan ya miƙe ya gyara kwalar rigarsa yace "ana jirana pls bye "ido jawur ta kallesa tace "haba my man sai da ka gama birkitani "Abdull ya fice ba tare daya kulata ba . Ha hankali ta lallaɓa ta wuce ɗakinta dan tasan ya riga daya fice ,ta fashe da kuka sbda ji take idan  bata sami wanda zai biya mata buƙata ba ta shiga uku "jikinta na karkarwa ta janyo wayarta dake kan bed ta lalubi number ƙawarta Mimi ta danna kira , cikin sa'a number ta shiga Mimi ta ɗauka tace "shegiyar aure ya ɓoye min ke ga big boy nata yimin mita wai nayi masa kaɗan "dariyar ƙarfin hali Fatima tace "ni dallah ƙyaleni kina gani ya gama dani ya fice "Mimi tace "dama haka auran yake a gama wususukaka babu biyan albashi mtsw, Innalilahi wa inna ilaihirraji'un ,sisters kunji fa ?"banda izgili mai zaisa bayin Allah faɗar haka? Aure ibada ne !Aure ni'ima ne haka aure bauta ce ta ubangiji. Fatima tace "nidai yanzu duk ba wanan ba ,kina ganin Big boy ɗinki zai iya zuwa yanzu ?"farr Mima tayi da ido ta kashewa Big boy ɗinta dake gefe ido , yai murmushi Mimi tace "yanzu dai a taƙaice kina son yazo ne ?"eh "Fatima tace "tana matse ƙafafu ,Mimi tace "kinsan fa shi baya aikin bati muyi ciniki sai in sanar masa sbda inyaga ruwan kuɗi da gudu zai bazamo "cikin ƙosawa Fatima tace "ko nawa yace "zan bashi indai zai kashemin ƙishirruwana "(innalilahi wa inna'ilaihir raji'un), Mima tace "barin kirashi a waya "Fatima tace "toh". Mimi ta kalli Big boy dake zaune a gefenta hannunsa cikin nata tace "my man nawa zata biyaka Fatima ce fa "Big boy yayi murmishi kana yace "ni ko nawa ne ta bada ai duk abinda ya shafeki babu ciniki a cikinsa "Mimi tace "50k yayi ?Big boy yace "is okay bara in shirya koh "Big boy ya miƙe tare da sanya hannu cikin aljihunsa ya ciro wata ƙwaya ya ballah uku yasha ya rungume Mimi yace "ta turomin kuɗin ta acct ɗinki ,yimin explain ɗin gidan ko kibani adreshi "bayani Mima tayi masa ,sbda ala-ala take ya fita ta kira Fatima a waya , yana fita ta danna number Fatima ,tana ɗauka tace "shegiyar yafa zafgo kuɗi infaɗa miki "cikin rashin damuwa Fatima tace "har nawa ?Mimi tace "dubu ɗari da hamsin kodai zaki fasa ne ?"cikin sauri Fatima tace "a'a ya taho yanzu zanyi masa transfer ya turomin account , cikin hanzari Mimi tace "a nawa zaki turo sbda nasa ya sami problem ,okay Fatima tace "ta zauna tana jiran Big boy ,bayan taji shigowar accat ɗin ta turawa Mimi kuɗin data buƙata ,Mimi najin alert ta waro ido ta daka tsalle tace "bansha wuya ba na sami abin duniya....! [01/02, 4:09 PM] Mom Islam Ce: ♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib /Mom Islam P 23-24 Big boy ya fara ƙwanƙwasa   get ɗin gidansu Fatima ,already dama Fatima ta sanarwa mai gadi zuwansa , ya bude masa ya shigo  tare da gyara rigarsa ya doshi side ɗin Fatima kasancewar gini ɗaya ne , nocking yayi ta buɗe masa yana shiga ta rungumesa tana cewa "Big boy namu ashe rai kanga rai "Big boy na rungume da Fatima yace "muyi abin dake gaban mu kar mijinki yazo ya ritsamu "cike da farinciki Fatima tace "ai yayi nisa ba yanzu zai dawo ba so karka damu "rungume da juna suka nufi bedroom ɗinta ,ta fara cire masa kayan jikinsa shima ya cire mata nata ,suka zauna zindir kowa na ganin al'aurar kowa ,matsowa Big boy yayi yana shin shinar ƙamshin turaren jikinta ya lumshe ido tare da cewa "ashe dai kina nan da fitinannen ƙamshin nan Faty "murmishi Fatima tayi ta haɗe bakinsu guri ɗaya shi kuma Big boy ya fara taɓa mata Boobs ɗinta ,sunyi nisa da baɗalarsu sukaji ƙarar horn da alamu Abdull ne ya dawo ,ido waje Fatima ta cire bakinta a na Big boy tace "na mutu Abdull ya dawo "cikin rawar murya Big boy yace "innalilahi yanzu meye mafita ?kan Fatima ya kulle tace "muje toilet in rufeka "Big boy daya gama sarewa an kamasu ma ya shige toilet ko riga babu bare wando jiki na rawa kamar mazari ,cikin sauri Fatima ta buɗe drower ta ciro baƙar doguwar riga mai adon duwatsu ta sanya ta yafa gyalen rigar ta ɗauki wayarta tana daddan nawa "jin an turo ƙofar ɗakin yasa gabanta bada rass ta fara haɗa gumi sosai ,alamun dai babu gaskiya ta miƙe ta rungumo Abdull tace "barka da dawowa mijina ashe ba nisa zakayi ba "eh Abdull yace "gashi inji momynki na haɗu da ita a gidan Hajiya "tom Fatima tace "tare da karɓar abin dake baƙar ledar ta ajiye gefe dan a halin yanzu bata da lokacin ganin ko meye tama fitar da kanta a cikin matsala shine burinta . Abdull ya fara jin sukur -sukur ya kalli toilet yace "naji kamar motsi ?cikin in-ina Fatima tace "wlh kyan kyasai ne suka dameni amma nasa magani inajin sun fara mutuwa ne "Abdul da bai san dawan garin ba ya yarda a hakan ya nufi hanyar toilet ta taroshi tare da riƙe masa hannu tace "muje kaci abinci ɗazu Hajiya ta aiko "ba tare da Abdull yayi musu ba ya bita dinning ta zuba masa tasa masa cokali ya fara ci . Gidan Zayyan Shinkafa Ramu ta kawo masa fara sol sai yaji da mai ta barbaɗa a plet ɗin shinkafar ta sanya masa cokali ,murna take a dole yau zata burge likita , Zaiyyan bai saba cin irin abincin da Ramu ta dafa ba ,amma dole yau ya koya ,haka ya dinga ci har saida yaji ya ƙoshi yace "kawomin ruwa "tashi tayi ta buɗe fridge ta kawo masa faro ta zauna tana kallonsa ,bayan yasha ruwan yayi hamdala ya janyota jikinsa tare da cewa "kyan alƙawari cikawa kince zaki biyani kazata koh ?"eh Ramu tace "cikin nuna rashin damuwa ,Zaiyyan ya ɗagata cak ya nufi bedroom ɗinsa da ita ,ya shiga toilet yayi brush ya dawo ya zauna a kusa da ita yace "dubamin agogo yanzu ƙarfe nawa ne "Ramu tace "ƙarfe ɗaya 1:pm "Zayyan yace "to ki shaida yau ɗinnan zan karɓi haƙƙina sbda kina neman kuncemin lissafi "Ramu tayi dariya sbda bata gane nufinsa ba ,ta miƙe tace "ina zuwa "Zaiyyan bai ce mata komai ba sai binta da yayi da mayunwatan idanunsa har ta ɓace sanan ya dena kallon hanyar data fita , bata jima da fita ba ta shigo hannunta riƙe da dubu ɗaya ta miƙa masa ,sai da ya karɓa tace "ga kuɗin kazarka ni bana cin bashin mutane inƙi biya "Zaiyyan yayi dariya kana yace "ai kuɗinki bai kai na kazar da kikaci ba "Ramu na dariya tace "to ka cika ka siya nabiyaka kenan " Zaiyyan ya ƙara yin murmishi ya janyota jikinsa yana mai haɗe fuskarsu guri ɗaya ,Ramu da baki baya mutuwa tace "dama ance likitoci akwai ƴan iska "da sauri Zaiyyan ya raba fuskarsu tare da cewa "to yanzu waye ɗan iskan "Ramu tayi wulli -wulli da ido gabanta na dukan uku-uku ,miƙewa Zaiyyan yayi yabar mata ɗakin ya dawo palo ya kwanta kan 3sitter ya rufe idanunsa , fitowa Ramu tayi da sauri ta duƙusa gabansa tace "haba likita fushi kayi kodai in yima kalar farfesun da nayiwa tsohuwa ne "duk dakewar Zaiyyan sai da yayi dariya ya janyota jikinsa yana shafa bayanta ,dama neman shiri take bata ce komai ba. Gidan su Saudat Soyayya mai ƙarfi ce ta shiga tsakanin Saudat da mijin Zainab ,har akayi ɗaurin aure Saudat bata zo gurin taron ba , Zaitun tace "wa Zainab ta kwantar da hankalinta akwai plan ɗin da zasu shirya zasu kamata a cikin ruwan sanyi. BAYAN BIKI DA KWANA BAKWAI . Ranar lahadi ,mijin Zainab na gida ,Saudat tayi kwalliya ta mai kyau ta fito tsakar gidansu cikin riga da zani na atamfa tayi kyau sosai ,ta kalli ummanta tace "Umma zani gidan Zainab nayi kyau ?"dariya Umman tayi kana tace "sosai ma kuwa kinga inda kika haska gidannan ?"fatana shine Allah ya fito miki da miji na gari "amin Saudat tace "ta gyara mayafinta ta fita ,tana fita ta danna number mijin Zainab ,ji tayi wayar tasa a kashe taji shigowar saƙo ,dubawa tayi taga shine tai murmishi a fili tace "wow harna hangoni a gidanka babyna "sai kuma ta shiga karanta saƙon. _Mijin Zainab yace "aslamu alaikum farincikina ,da fatan kina lafiya ,idan kin iso kiyimin text , kin iso "murmishi Saudat tayi kana ta sanya wayarta cikin hand bag ta fara tsare mai mashin....! A page 27 zan tsaya da typing duk wacce ta biya ta karanta 😘300 mai zagi karku fasa yanzu aka fara wasan. Masoyana masu nunamin so da ƙauna ina yinku . 3175689751 Zainab Habibu first bank Shedar biya ta wanan number 08141799224. [01/02, 4:09 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib /Mom Islam P 25-26 😍Kamar inda kuka sani , a gurare da dama akan isar da saƙo cikin sauƙi ba tare da wata damuwa ba , kamar redio da waya da rubutu da jarida dadai sauransu , dan kayi rubutu akan inda zana gyara zamantakewar aure ni a ganina ba wani mummunan abu bane , wani time ɗin zakiga wata mijinta ya fiya yawan fushi ko ko kuma ta rasa shayo kansa ,darajar karatun littafi sai ta sami mafita ,wani abun gashi kin sanshi ama bakyayi ,idan aka tunatar dake sai ki ƙara ƙaymi akai , haƙiƙa naga tarin masoyana kuma na gode tabbas , amma ku sani bazanci gaba da posting free ba aji daɗin zagina ,sbda inason wayarwa da mata kan a cikin zamantakewar auran mu ,littafi kuma yanzu aka fara muje zuwa 300 ɗari uku mai buƙatar ci gaba zaki biya kuma wlh duk wacce tayi gigin faɗamin baƙar magana zamu gauraya 😘Ina masoya gidan likita a kafta ,daga wanan pejin idan nayi anjima duk wacce ta gansa a waje to na sata ne. Bayan Saudat ta tari mashin kai tsaye gidansu Zainab ta zarce ,kasancewar tasan gidan yasa ta yiwa mai mashin ɗin alamar ya tsaya ,ta sauka tare da basa kuɗinsa taje ta fara ƙwan ƙwsa get. Zainab dake can bedroom ɗinta taji wayarta  na ring ta duba taga number Saudat ce sbda tasan za'ayi hakan tace "my sweety nayi baƙuwa kuma ɗazu naji hajiya ta kira tace "jikin granny yayi tsanani "kuma duk ƙaryane kawai Zainab tanason yana fita ta kirawo su Zaitun dake maƙotansu su naɗa mata duka ,Kamal ya miƙe a zabure jiki na rawa ya ɗauki key ɗin motarsa ya fice , yana buɗe get sukayi ido biyu da Saudat tana duba agogon hannunta , da ganinsa ta taɓe fuska tace "nazo tun ɗazu ina nocking ba'a buɗemin ba "cikin farinciki Kamal yace "ashe dai zakizo wlh na ɗauka bazakizo ba "yana tsaka da magana yaji kiran Zainab ya ɗaga ,tace "masa ankai granny asibiti wlh kayi sauri "sbda tana leƙensu ta window , cikin Sauri yace "ki jirani zanje gidanmu in dawo kinji kyakkyawa "to tace "tare da kashe masa ido ,duk wanan abun da akeyi a idon Zainab ,suna waya dasu Zaitun , shigowa Saudat tayi da sallama ta tako palon tare da ƙarewa kafet ɗin dake malale a tsakiyar ɗakin kallo ta kalli kujeru da sauran kayan ta jin jina kai a zuciyarta tace "idan na auresa nawa sai yafi wanan , sallama ta kwaɗa ,Zainab ta fito da sauri tana cewa "ah ƙawata kece a gidan namu ?na shiga wanka ne yasa kika jini shiru "okay Saudat tace "cikin rawar kai tare da cewa "ƙawata kice kin shigo aljannar duniya "Zainab tayi dariya ta kuma taɓe baki tace "to ai ko a gidan mu ma ɗakina yafi na gidanan kyau "hakane kam "Saudat tace "tare da ɗora kanta a TV  maltina da cincin Zainab ta kawo mata ta ajiye a gabanta , har takai baki zataci taji an buge bakin ana cewa "kusa kwaɗo a get "da sauri ta miƙe taga Zaitun da wasu ƴan mata wanda bata sansu ba ta fara jin duka ko ta ko ina "haɗasu ta farayi da Allah kana ta kalli Zainab tace "dama kun shirya cimin mutunci ne ?"Zainab tace "babu wani idan da abin da kikayi ne akace za'ayi miki wlh sai kinfi kowa jin jikin kucigaba idan tayi laushi ku gaya mata laifinta , sai da sukayi mata lilis duk ƙoƙarin da take na ƙwatar kanta amma sunfita ,hausawa sukace sarkin yawa yafi sarkin ƙarfi  ,zama sukayi kan kujera Saudat na tsugune tana kuka ,Zaitun tace "wlh kin bani mamaki ace ke da hankalinki da tunaninki kiso mijin ƙawarki ko aure ma ba'a ɗaura ba lokacin wlh turr da wayonki ,idan bazata rabu dashi ba ku ƙara mata "cikin kuka Saudat tace "wlh na rabu dashi har abada wlh bazan ƙara kulashi ba nayi nadama "ganin eh da gaske ne yasa suka ƙyaleta ta miƙe da tsamin jiki tana ɗingijishi suka turata waje suka rufo get ɗin , Saudat na fita taji karo da motar Kamal yana shirin horn ,ganinta da yayi tana tafiya tana sunkuyawa ya sashi leƙowa yace "yadai mai ya faru "cikin kuka Saudat ta galla masa harara tare da cewa "ka rufamin asiri karki ƙara bibiyata bana sonka idan na aureka wataran wuta zasu saka mana"tana gama faɗa ta wuce tana kuka , bai gane wasu abubuwan da take faɗi ba ya biyota da mota domin ya taimaka mata ya kumaji dalilin abin dake damunta furr taƙi tama ƙara da gudu.. GIDAN ZAIYYAN Tunda Ramu taga yayi dariya ta miƙe zata bar gurin ya kamota ,nocking sukaji Zaiyyan ya saketa tare da miƙewa yace "jeki buɗe ƙofar barinje in sako doguwar riga "da gudu Ramu taje ta buɗe ƙofar tare da leƙawa taga waye , Hajiya Nafisa ta gani hannunta riƙe da ƴar jaka mai kyau taje da gudu ta rungumeta tana cewa "oyoyo Hajiya "suka shigo ciki , zama Hajiyar tayi Ramu ta buɗe fridge ta ɗibo mata kayan sanyi zataje kitchen Hajiya Nafisa ta tsayar da ita tace "ke nifa a ƙoshe nake zomu gaisa sauri nake "zama Ramu tayi suka gaisa Hajiya Nafisa tace "ana dai kula da mijin ko ?kan Ramu a ƙasa tace "eh hajiya " hajiyan tace "ina fatan kina amfani da turarukanki ?waro ido Ramu tayi dan har ga Allah ta mance ,Hajiyan tace "karki fasa amfani dasu ,kuma karki dinga yiwa mijinki rowar kanki ma'ana duk lokacin da yace "kizo kuyi rayuwar aure ki amince masa ladan da zaki samu gurin ubangiji akwai yawa "to Ramu tace "a zuciyarta tace "ai kullum rayuwar aure muke ɗan iska yayita taɓamin nono "a fili tace "wai saina biyashi kazarshi "sai kuma tasa kuka . Lokacin da Zaiyyan ya fito yaji Hajiya Nafisa na yiwa Ramu faɗa ya jinjina kai ya jingina da bango inda bazasu gansa ba ,yanason yaji akan me suke taunawa , Hajiya ce ta dubi Ramu tace "kinsan menene biyan kaza ?kinsan menene haƙƙin miji ?girgiza kai Ramu tayi dan bata san ko ɗaya ba "Hajiya tace "haƙƙi da biyan kaza duk ɗaya suke , abin da nakeso ki gane shine , a duk lokacin da mijinki yace "ki basa haƙƙinsa karki kuskura ki hanashi kice ai ni takace kayi suk inda kakeso "badai ma babu abin daya taɓa shiga tsakaninku ba ?"hajiya ta tambayi Ramu ,Ramu dake zaro ido tace "hajiya munayin iskanci kullum kuma ance babu...hajiyar ta toshe mata baki kana tace "sai na ware rana ta musamman na dawo yanzu kam aiki zani ki kula  da mijinki ni na tafi , jikin Ramu a sanyaye bata tashi ba har Hajiya tabar gurin ta fice , shiko Zaiyyan dariya ce ta addabesa ya shige bedroom ɗinsa ya faɗa gado yana cewa " (wai iskanci na shiga uku ) NIDA YARINYA  amma yau zataga iskanci zalla nama fasa fita ko ina ,yaje ya cire jallabiyar ya fito babu riga a jikinsa ya zauna kan 1sitter ya ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya ,bayan Ramu ta rufe door ɗin ta dawo zata wuce bedroom ɗinta kawai taga likita a zaune ,zaro ido tayi da farko ,ganin gashi fal ƙirjinsa yasa ta kurma ihu tana cewa "wayo yau ga likita yakoma MATA MAZA na shiga uku ta ruga da gudu , Zaiyyan mai zaiyi banda dariya ya miƙe a hankali ya ɗaukota cak ya dawo da ita kan cinyarsa yace "ke haka maza suke "badan ta yarda ba tayi luff a jikinsa ya fara shafa bayanta yana tafiya da hannunsa a hankali a jikinta ,gyara mata zama yayi ya sanya harshensa cikin bakinta yana yawo dasu a hankali yana wasa dashi cikin bakinta , jin batayi masa tsiwar ba yasa shi sanya hannunsa dai-dai saitin mararta ya shafo yace "anan zaki ajiye mana baby ,rufe ido tayi kana tace "ai sai anci abinci an ƙoshi sanan ake samun yara "inji wa?"Zaiyyan yace "yana mata dariya , kina son baby ?"eh Ramu tace "ba tare data kawo komai a kanta ba  ,ya zura hannunsa ƙasan mararta yace "tashi muje anan zamu samo baby idan Allah ya bamu "tsalle Ramu tayi kana tace "kacemin iskanci zamuyi wlh bazanyi ba "ta ruga da gudu tana waigensa ,shima binta yayi da gudu yana mayar da nunfashi suka dinga,zagaye gidan suna dariya....! Wacce tayi gigin zagina akan nace nakoma dashi na kuɗi dalilin zagina wlh zan mata RM ehe ,masoya ina godiya mai son cigaba ya biya 300  insashi a grp account number 3175689751 Zainab Habibu first bank Or 08141799224 whtsapp only. MOM ISLAM [01/02, 4:10 PM] Mom Islam Ce: ♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib /Mom Islam P 27-28 Suna ta guje-guje har akayi la'asar kowa yaje sallah , bayan Zaiyyan ya dawo ya sami Ramu zaune a palo tana kallo ya zauna daf da ita kana yace "oh mutum da matarsa amma taƙi basa haƙƙinsa "dariya Ramu tayi kana tace "ai nabaka tun ɗazu akwai ragowar shinkafar "Zaiyyan yaga dai har yanzu ba ganewa zatayi ba ,ya kai bakinsa dai-dai saitin kunnenta ya raɗa mata ,yau ki shirya dan walahi ki  cikani "cikin zumuɗi Ramu tace "gidansu Lami zamu "Zaiyyan yace "no "zaki fahimta anjima . Zuwa yamma bayan anyi mgrib da isha'i Zaiyyan yayi musu take away na abinci mai kyau ,bayan sunci yazo ƙarshe Ramu ta ɗauke naman tana zaro ido "shi dariyama ta basa yace "dare fa yayi zomuje mu kwanta "cikib turɓune fuska Ramu tace "ai a ɗakinka kake kwana "bai ce mata komai ba ya ɗagata cak ya wuce da ita ɗakinsa ya direta a bed ya shiga toilet ya watsa ruwa ya fito daga shi sai towel , ihu tasa ganin kwantaccen gashin ƙirjinsa tare da cewa "ni wlhi bana son gani sai kace dodo "ganin taƙi daina ihun ne ya sanyashi daka mata tsawa sai da ta zabura yace "shittt"ba shiri tayi shiru sai ido , cikin bada umarni yace "jekiyi wanka "ba musu ta miƙe dan a halin yanzu tsoronsa take ainun, har zata shiga toilet Zaiyyan yace "haka zakishiga da kaya  ?"a tsorace tace "a'a ta dawo har zata cire riga sai kuma ta fasa ta juya zata wuce ɗakinta ,Zaiyyan ya tako gabanta ya riƙo hannunta tare da zuge zip ɗin rigarta ya cire rigar ,bra ɗinta ya bayyana ta tare da tafin hannunta ,ɓalle bra ɗin Zaiyyan yayi kyawawan breast ɗinta suka baiyyana ta tare tana runtse idonta ,dan har ga Allah kunyarsa kuma yanzu takeji ga tsoronsa daya ɗarsu mata a zuciya , mai kike ɓoyewa ?"Zaiyyan ya tambayi Ramu yana dariya ,ba tare data basa amsa ba ta wuce toilet ,ta daɗe bata fara wanka ba tana ta tunanin inda zata fito gabansa da towel tsingil -tsingil take ,ta daɗe a hakan daga ƙarshe ta fito da gudu ta wuce ɗakinta ,shiko Zayyan mai zaiyi banda dariya harda tafawa . Tana shiga ta kunce towel ɗin jikinta ta shafa lotion mai ƙamshi ta kawo turaren Hajiya Nafisa ta mulka ta shafa wanda ake shafawa a fuska tasha zuma ,ta zauna gefen gado tana tunanin kayan dazatasa ,ji tayi ana shirin buɗe ƙofa a ɗari ta shige toilet tare da yunƙurin danna key amma ta kasa....! Muje zuwa yakoma free idan kukaci gaba da comments ,idan kukaƙi wlh nadena . *MACEN SIRRI* 300 ne 08141799224 MOM ISLAM [01/02, 4:11 PM] Mom Islam Ce: ♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib /Mom Islam _Elegant online writers_ Afuwan masoya  NIDA YARINYA na jina kwana biyu shiru , ku kwantar da hankalinku mun kusa ƙarƙarwa 😍. *MACEN SIRRI littafin kuɗi ne akan farashi mai sauƙi na saukeshi akan inda yake , zaki sameshi akan 200 ɗari biyu kacal ga hanyoyin da zaki biya 👇* 3175689751 Zainab Habibu first bank Shedar biya ta wanan number 08141799224. Page 29-30 Da sallama Zaiyyan ya shigo ya  kalli ƙofar toilet ɗin tare da yin murmishi yace "babyna buɗe mana "cikin ɗaga murya Ramu tace "zigidir nake wlh bazan buɗe ba "dafe goshi Zaiyyan yayi kana ya koma kan bed ɗinta ya zauna yana jiran fitowarta , da ta gaji da zama ta fito ,dan duk a tunaninta ya tafi ne ,tana fitowa taga mutum a zaune gata ita kuma zigidir ,ihu tasa tare da ƙamƙame jikinta ,tana shirin ficewa da gudu ya kamota yana binta da wani shu'umin kallo , idon ta a rufe taƙi buɗesu ,jin bakinsa a kan nipple ɗinta yasa ta buge masa baki tare da cewa "wlh wanan iskanci ne "ta fara ƙoƙarin ƙwace kanta , yafi ƙarfinta hakan yasa ta haƙura amma idonta a rufe shiko haƙoransa har wani ƙarƙarwa yake ,cikin murya irinnn ta kamar mai jin sanyi yace "pls...kitaima...keni...kar... buɗe ido Ramu tayi ta kallesa taga idonsa yai jawur ga gaƙoransa da suke haɗewa guri ɗaya tsabar karkarwa sai ƙara suke , tace "na shiga uku likita wlhi Allah zai tsine mana kuma zai ce iskanci mukayi "Zaiyyan san yama daina jin abinda take faɗa burinsa a yau shine ya mayar da ita cikakkiyar mace ya daina ɗawainiya da soyayyarta yafi son ya nuna mata tsananin sonta da yakeyi ya kuma ,ƙudurta babu abin da zai hanashi cika burinsa sai ikon Allah amma yana son sai ya yaudareta ta yadda zata bashi kanta cikin ruwan sanyi bayason su sami matsala , gyara mata zama yayi a jikinsa ta sanya bakinsa dai-dai saitin kunnenta yace "ba..by..ba..hh me kikeso in siya miki ki faɗamin komai tsadarsa inhar inada kuɗin siyan zan siya miki ?" Ramu dake tare ƙirjinta tace "nidai ka bari in ɗauro zani zan faɗa maka wlh inban faɗa ba ka kunce zanin "ba musu ya saketa ta ɗauro zani duk kunya ta cikata ta nemi guri nesa dashi ta zauna ,Zaiyyan ya kalleta yace "toh faɗamin "Ramu tace "na farko ka siyamin waya in dinga kiran baba ,na biyu kuma ka siyomin goruba da lemon tsuntsu "dariya Zaiyyan yayi hannunsa a mararsa yace "naji anjima zamuje kasuwa in ki zaɓo duk abin da yayi miki amma fa da sharaɗi "Ramu tace "na miye "Zaiyyan yace "zakiyimin duk abinda nakeso "mitsw "Ramu tayi tsaki tare da cewa "nama mance harda ƴar bebi "na amince duk abinda kakeso wlh zanyi maka "Zaiyyan yace "kinsan girman wllhi kuwa ?"Ramu tace "ai ance babu kyau rantsuwa da wlhi "kuma zan cika alƙawari "Zaiyyan yayi murmishi tare da cewa "tom zomuje ɗakina "babu musu ta taso da ɗaurin zani ,tazo gurinsa ya riƙe mata hannu ,a fili yace "wane suna ya kamata mu sawa kanmu "Ramu ta ƙyalƙyale da dariya tace "sunan da tsohuwa take kirana "Zaiyyan yace "mekenan ?"Ramu tace "gagara badau "....! Tofa yau Zaiyyan zai ci zalin Ramu anya zata yadda kuwa ?ina jiran shar'inku. Wlh karku bari kuyi missing ɗin MACEN SIRRI shima akwai cakwakiya a cikinsa , 08141799224 maiso tayimin mgna ta numbata ɗari biyu ne kacal. [01/02, 8:47 PM] Mom Islam Ce: End End 😍😍😍😍 ♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️ *NI DA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 Zainab Habib /Mom Islam _Elegant online writers_            31--32 Dama nace  shot ne . _Kai tsaye ɗakinsa ya nufa da ita , suna shiga yace "zoki zauna "nuni yayi mata da kan cinyarsa , ta zauna babu musu ,yace "yanzu kikeso muje ko inyi abun da zanyi "Ramu tace "kayi abun da zakayi "Zaiyyan ya kunnce zanin jikinta a hankali zata gudu ya sanya bakinsa a breast ɗinta yana tsotsa harda lumshe ido , Ramu dake shirin ƙwacewa tace "likita kana so gobe idan mukaje gidanmu su kalleni suce nayi iskanci "Zaiyyan da hankalinsa yayi gaba ya sunkuceta ya ɗora kan gado tare da cire kayan jikinsa dama babu komai ,ta kurma ihu mai sauti "hannunsa yasa ya rufe bakinta yana cewa "shiiit "karkisa mutane su jimu "Ramu da idonta ke runtse tace "ka rufe in buɗe "Zaiyyan yace "mezan rufe ?"Ramu tace "ɗuwawunka "Zaiyyan bai san lokacin daya tuntsure da dariya ba yace "keeee kirinƙa suturta kiran sunan al'aura "oho dai "Ramu tace "idonta na rufe , jin ya kamo hannunta a hankali ya ɗora a Joystick ɗinsa data miƙe tayi samɓal yace "shafamin pls "kiɗima da ruɗewa ,lokaci ɗaya suka dirarwa Ramu jiki na rawa tace "li..ki...ta....zaka iskantani "Zaiyyan ya haɗe bakinsu guri ɗaya ya fara aika mata da saƙo ya zura hannunsa ta saman mazaunanta yana shafawa a hankali , lumshe ido tayi tare da yin luff a jikinsa , ya ɗagata ya kawantar kan bed tare da yi mata rumfa da ƙirjinsa ya fara wasa da hq ɗinta a hankali cikin salo , Ramu ta fara "likita da zafi zaka kasheni wayo Allah na na mutu wayo Lami , bai saurareta ba ya fara karanta adu'ar saduwa da iyali_, *Bismillahi Allahumma Janibish shaiɗana,wa janibish-shaiɗana ma razaktana* Ya fara sanya joystick ɗinsa a hq ɗonta , jin ana ta tura abu yaƙi yasa Ramu bangaje Zaiyyan zata gudu ya kamota kamar mahaukacin zaki ya kuma danneta ,a wanan karon Ramu taji kamar an fasa wata fata a gabanta ,ta saki ihu tare da cewa "wlhi sai na gayawa Lami kamin fyaɗe "rufe mata baki yayi yana sauke nunfashi yace "bakinki yaƙi mutuwa koh,dama ya tsaya hutawa ne baiyi wata wata ba yaci gaba da aikinsa ,tana ta ihu dan yanzu kam bata ban bance Kano da Kaduna , hawaye sai sunturi suke a fuskarta ....! Zaiyyan ya fara magana cikin rawar murya hawaye na bin fuskarsa ya fara cewa "haƙiƙa babu abinda yakai aure daɗi a rayuwa ,Allah na gode maka daka zaɓamin Rahma a matsayin mata ,hawayen farinciki suka zubo a fuskarsa ,ya murgina gefe ,tsinkayo kukanta yayi tana ta rerawa ,ya tallafo haɓarta yace "Rahma kin gama min komai me kikeso inyi miki ?"muƙus bakin Rahma ya mutu babu surutu sai kallo da take binsa dashi , tashi yayi ya shiga toilet ya tsarkake jikinsa kana yayi wanka ya fito ɗaure da towel ya matso kusa da ita ,zai ɗagata ta ƙara fashewa da kuka tana cewa "wayo Lami ya jimin ciwo "haƙri Zaiyyan ya bata tare da raɗa mata "zan siya miƙi ƴar bebi da waya da goruba "bige masa baki tayi tare da juya baya , ko kaɗan baiji haushi ba ya ɗagata tana dukansa haka ya kaita toilet ya tara ruwa a bawo mai ɗan zafi yasa gishiri ,kasancewarsa likita . Ihu ta ƙawala tana cewa "ruwan da zafi "yana bata haƙuri , a hankali ruwan ya fara ratsata tayi luff a cikin bahon kamar tana gyan-gyaɗi . Ɗagata yayi ya sauya wani ruwan, ya kuma sa wani daga ƙarshe ta fito ,yasata tayi niyar wanka yaji babu gyara ,bayan ta gama yayi mata wankan soso da sabulu ,duk batace uffan ba sabda wani irin mutuwar jiki da takeji . Bayan ya gama mata wanka ya naɗeta a towel ya direta a bed ya rufeta da bargo yaje shafa mai.       ***************** Bayan wata huɗu . GIDAN MIJIN ZAINAB Saudat na guduwa ,suka kwashe da dariya ita da ƙawayenta , mijin na shigowa yace "mai ya faru da Saudat ƙawarki ?"Zainab tace "da banyi niyar yi maka magana ba ,amma tunda kai ka tsokalo barin sauke maka , ka aureni kana nemanta kana nufin kishiya zakayimin kenan ?"cikin rashin gaskiya ya fara inda-inda yana cewa "ai...ai.... itace...cikin masifa Zainab tace "ka rufe baki wlh ko in haɗaka da hajiyarka "ba tare da ya kuma magana ba ya wuce ɗakinsa kansa ya ɗau zafi , yana kwance yaji wayarsa tayi ring , ɗagawa yayi tare da cewa "Abba ina yini "lpy Abban yace "tare da cewa "jirginku gobe zai ɗaga inaso yau ka fito a kammala shirye -shirye "waro ido mijin Zainab yayi kana yace "Abba  mun fasa tafiyar "Zainab data laɓe a ƙofa ta ƙaraso da sauri ta wafce wayar tace "Abba ai mun gama shiri tun -tuni "Abba yayi murmishi yace "Allah yayi miki albarka ƴata "Zainab tace "amin ya rabbi Abbana "ta hau shirya kayan mijinta , banda hararta babu abin da yakeyi ita ko sai sakar masa murmishi take ,tace "haba mijina farincikina bana son inga kana fishi inhar abin da nayi maka ne dan Allah ka yafemin wlhi ɓacin raine " kasancewarsa mai saurin sauka da wuri ya sanya hannunsa ya ɗago nata hannun ya sumbata tare  cewa "ina alfahari dake matata fatan Allah ya barmu tare ,na tuba nima ki yafemin bazan sake ba "daga nan ya jata jikinsa ya fara wasa da jelar gashin kanta yana mata murmishi , kallonsa tayi tace "mijina Abba fa yace mu shirya   kasan zamu iya kaiwa one yr acan "gyara mata kwanciya yayi a gefe kusa dashi kasancewar suna kan bed yace "insha Allah da babynmu  zamu dawo "Zainab tace "da wuri haka ?"ɗaga rigarta yayi yace "yanzu ma zan ƙara dubawa ko mun samu "Zainab tace "wanda kayi ɗazu fa "bai jira ta ƙara magana ba ya haɗe bakinsu guri ɗaya  ,daga nan suka lula duniyar ma'aurata . GIDAN SU SAUDAT. Da kuka ta koma gidansu ,tana shiga ta faɗa jikin Ummanta tace "Umma nayi abun da zai dameni "Umman da taji abin da Saudat tayi ta dinga yi mata faɗa sosai kuma faɗan ya shigeta . Kwana goma a tsakani wani ɗan yayar Umma yazo yana son Saudat , hamdala Umma tayi kasancewarsa mai kuɗi irin mijin da Saudat takeso ne ,kuma koda yazo gurin Saudat ɗin bata nuna bata sonsa ba ,kasancewar ta samu cikon burinta. Koda kawo kuɗin sa aure tare da jin sa rana ba'asa da nisa ba , sati huɗu akasa. Umma da baba sai murna suke zumunci zai ƙara ƙarfi.               ******* Kwanci tashi babu wuya a gurin Allah ,yayinda kwanaki suka shuɗe satikai suka shuɗe ,Allah ya kawomu bikin Saudat , biki ne da akayishi na masu nera ,kasancewarsa ɗan Sunnah bai bari anyi wasu wasanni ba , amma anyi walima aka kaita gidanta dake taminos tsakaninsu da su Umma nera ɗari ,sai dai muyi mata fatan Allah ya bada zaman lafiya da kuma zuri'a ɗayyiba. GIDAN ABDULL Bayan Abdull ya gama cin abinci ya miƙe ya koma ɗakin Fatima tare da wucewa bedroom kai tsaye , yana shiga yaga big boy a tsaye zigidir aihuwar uwarsa ,ido biyu sukayi da Abdull -Abdull ya waro ido tare da cewa "ubanwa ya kawoka gidannan , jiki na rawa Big boy yace "Fatima ce ta gayyato...wani wawan mari Abdull ya bashi kana yace "bazanyi maka komai ba , sbda ba laifinka bane amma ka sani Allah ya isa tsakanina dakai ka ɗibi kayanka ka fice "jiki na kyarma Abdull ya ɗibi kayansa ya fara sawa ,Abdull ya wankesa da tagwayen maruka ,sbda yama rasa hukuncin da zaiyi masa . Fatima da taje gurin mai gadi ta sanar masa koda Abdull yazo tambayarsa wani ya shigo yace baiga kowa ba , tana dawowa taji kuka big boy ta daskare a gurin tare da tsugunawa ,a zuciyarta tace "tawa ta ƙare "ta juya zata fice Abdull ya fincikota ya haɗa kanta dana big boy ya gwara kana yace "na sakeki saki uku dama laƙamin ke akayi ko da yake kece kika nacemin, ihu ta kurma tana tsalle tana yayi mata rai amma ina bakin alƙalami ya bushe ,tun farkon maganarsa   da big boy ya kunna recording ,sbda gudun musu koda buƙatan jin abinda ya faru ya taso , haka big boy yabar gidan Abdull na dukansa ya kasa taɓuka komai tunda yasan shine bashi da gaskiya. Big boy na fita Abdull ya dawo kan Fatima yace "ki barmin gida kafin in illataki "ganin yana magana a hassale yasata ɗaukar mayafinta dake gefe ta fice da gudu , kai tsaye mashin tahau ,ana sauketa tace "bari ta shiga ta karɓo masa kuɗi ,jiranta ya tsaya yi ta yiwa mai gadi magana akan ya bita ya karɓo kuɗin ,Fatima na kuka ta faɗa palon su tana shiga ta iske Hajiya  rta a zaune tana gyara wasu tsadaddun mayafan data saro ,da gudu Fatima taje ta faɗa jikinta tare da cewa "Hajiya kiba mai gadi kuɗin mashi yana jira a waje "ɗari biyar ɗin dake kusa dashi ta miƙawa mai gadi ya fita , Hajiya tace "ya na ganki haka ?"Fatima tace "ya sakeni saki uku "a razane hajiya ta miƙe tare da dafe ƙirji tace "kice ya mayar da ke bazawara wlh yau za'ayi tashin hankali dan wlh bazata saɓu ba wai bindiga a ruwa"Hajiya ta miƙe tare da sanya hijab tayi gidansu Abdull,kasancewar ba nisa ,tana shiga taga Abdull ɗin tsaye shi da hajiyarsa da anty Ummi suna sauraron magana a waya , ji tayi ance wlhi Fatima ce ta gaiyyaceni "hajiyar Fatima ta yanke jiki ta faɗi , su Anty Ummi suka yayyafa mata ruwa ta taso ,tare da nisawa , daga nan tace "kuyi haƙuri da nazo da niyar yi muku masifa ne sai na tsinci abin da akayi ,dama ashe har yanzu Fatima na bata dena bin maza ba ?"hajiya tace "au kinma san tana bin maza kenan ?share hawaye hajiya tayi ta juya tare da cewa "Allah ya haɗa kowa da rabonsa na alkairi ,ta fice . Hajiya da anty Ummi sun shiga tashin hankali matuƙa ,sbda abin ya basu tsoro da mamaki ,amma hajiya tayi masa faɗan gaggawar sakin da yayi ,a faɗan da tayi masa mari ne kawai babu. Haka Fatima ta koma abin tausayi ,tun a ranar tayi nadama. GIDAN SU ZAIYYAN fs Bayan Zaiyyan ya gama shafa mai itama ya shafa mata ,mamaki yake duk bakin tsiwarta ya mutu tashi ɗaya ,har tsokanarta yayi amma taƙi kulashi. Washe gari tea ya haɗa mata da asbha kafin ya masallaci ya bata tasha ya tafi ,wanka ta shiga tana fitowa tana kaya a gurguje gudun karya ƙara yi mata wayo irin na jiya , ta shafa mai da powder tayi sallah lokacin an shiga . Zuwa ƙarfe shida da rabi Zaiyyan ya shigo ,Ramu ta gaishe sa ya amsa ,tare da janyota jikinsa , kasa ƙwacewa tayi ta ƙura masa ido batace komai ba , ɗauko flaks yayi ya haɗa nashi tea ɗi yasha ,zuwa ƙarfe goma yai wanka ya tafi gidansu bayan yayi mata sallama , zaman kaɗaita daya ishi Ramu ta fito palo ta zauna tana kallon ko ina na gidan tace "aure akwai daɗi amma jiya na yabawa aya ,wlh nidai nace akwai wuya "ita kaɗai take maganarta taji sallamar Hajiya Nafisa da Lami wato mahaifiyarta , daka tsalle tayi ta rungume Lami tana cewa "yau tare zamu tafi "bayan sun shiga sun zauna ta gaushesu suka amsa ,Hajiya Nafisa tace "ya naga kin rame ?"Ramu tace "jiya ne likita ya cire min kaya...Hajiya Nafisa ta dakatar da ita tare da cewa "ba nace ki daina fallasa sirrinki ba ?ƙifƙif ta farayi da ido Lami tace "aikam gashi tana ci gaba dayi , faɗa sukayi mata akan haƙƙin mijinta da kuma biyayya da yawan shan kayan marmari ,ta miƙe taje kitchen tana shirin ɗora girki Lami tace "yanzu zamu wuce "Hajiyan tace "ki kula da tsafta sbda itace gaba akan kowanne aiki "tom "Ramu tace sukayi mata sallama tace "a gaida baba da ƙannenta. BAYAN SHEKARA ƊAYA Ramu na hango tana zaune a palo kan kafet ta baje ƙafafunta gefe mangwaro ne tana yankarsa da wuƙa , sallamar Zaiyyan ne ya sata yin ƙarfin halin miƙewa ta rungumesa tana cewa "sannu da dawowa gwarzon namiji "murmishi Zaiyyan yayi kana yace "maman ƴan uku sannunki da gida "tashi tayi ta kawo masa abincinsa da juice ɗi data haɗa masa ,kasancewar ta iya hausar boko tana gani a littafai inda ake haɗa lemu kala-kala, tana zaune taji kamar ana mintsinninta ,cije baki tayi tare da sunkuyar da kai ƙasa , Zaiyyan ya lura da yanayinta tun jiya take naƙuda a tsaye ,ya kira number Hajiyarsa ,ba'a jima ba ta iso tace "ina tunanin aihuwace haɗo mana kayan baby mu tafi "Zaiyyan ya miƙe yaji Ramu ta rafka salati ,Hajiya tayi gurinta da gudu ,tace muje hospital "kafin Sudais ya ɗauko key kan ɗa ya fara fitowa , Hajiya ta fara adu'oi tana tofa mata ,cikin ikon Allah faya ta fashe jariri ya faɗo ,duk a gaban Zaiyyan akayi komai ,yana ganin namiji ta haifa ya hau murna tare da hamdala . Ranar suna yaro yaci sunan babanta Bashir suna kiransa da dady ,rayuwar gidan nasu ta zamo abin sha'awa da koyi ga kowa . TAMMAT BI HAMDULLAH Anan zan dakata da wanan gajeren labarin , Ina roƙon duk wanda na ɓatawa rai yayi haƙuri ,ko aka sami wani kuskure a cikin labarin , masoyana ina godiya da bibiyar labarina da kukeyi wasu na sansu wasu ban sansu ba ,to nagode Allah yabar zumunci . _Ina yi muku albishir da sabon littafina mai fitowa mai suna *ZAƁINSA NE...!* kodajin sunan littafin kunsan za'a zuba cakwakiya ,wlhi inaji a jikina sai ya zarce NIDA YARINYA a daɗi , littafi ne daya ƙunshi abubuwa na rayuwa ,kardai in cikaku da surutu yana nan fitowa insha Allah , Normal group 300 Vip500 special 800 masoyana a fito a nunamin so inga yawanku 💃haƙiƴa zanyi farinciki babu nadama a cikin wanan tafitar , maza ku hanzarto kar ayi babu ku duk maiso tayimin magana ta numberta 08141799224._ Nagode 08141799224