*NIKE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 Na *Rabee'art Muhammad* *(Maman khaleel)* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/107633461 *Page 1&2* *Daga marubuciyar :* HABIBA KISHYAR ZAMANI and now NIKE DA GASKIYA Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Shinfida Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin talikai Wanda yabani ikon rubuta wannan littafin tsira da aminci su tabbata ga shugan mu Annabi Muhammad (s.a.w)ya Allah ina rokonka kabani ikon gama shi lfy. Wannan littafin bana yishibane dan cin xarafin wani ko wata ba dan haka akiyaye xargi nagode. Gadiya ta musan man ga masoyana maxa da mata ina muku fatan alkhairi ako ina kuke nagode Allah yabar mu tare Amin. DEDICATED TO My Basty na Fateema Sanusi Rabi'u Allah ya bar kauna. SPECIAL GIFT TO IBRAHIM KHALEEL ALLAH YARAYA MUNKAI RAYUWA MAI ALBARKA. DAN DANO! ******* Wata yarinya na hango ta na tafiya cikin nutsuwa cikin uniform din Islamiyya,Riga da wanda da hijab dinta har kasa Marun. Sauri take dan kar tai latti danta tsani a tsaidata latti shiyasa take fitowa da wuri,yau kam taso makara dan 7:30 take fita kamin taje makarantar 8:00am,amma yau sun makara dan jiya bata yi bacci da wuriba,saboda tayi Haddar da Malam Mustapha yabayar dan tafiya take ta na nanata haddar qa'dar sarfu.axuciyata har ta isa makarantar,inda tasamu har ansoma layi tayi saurin bin sahun yan'uwanta Dalubai . Bayan sun shiga aji taxauna a wajen xamanta ta na ta muraji'ahar malam ya shigo. Ta na kan hayane sunjero da kawayenta suna dan taba hira,har suka isa gida. Da dare suna xaune a tsakar gida saboda zafi da akeyi garin maman ta dubeta tace o Rabee'a yau kwanan yarinyar nan hudu ashe da haihuwa ni Sam na shafa'a wallahi banshiga ba ga baki ga hanci. Wadda naji an kira da Rabee'a na ga tayi Murmishi har dan dinful dinta ya lotsa kamin tace "la dama mama bakijema Aunty Faty barkaba"." Eh wallahi amma bari kiga inshiga yanxu kar naji kunya yarinya naganin girmana yarinyar ko fushi batai ba Ta aikomin da kunu. Rabee'a tace to Mama . Mama tamike tashiga daki ta dauko hijab tace idan Malam ya dawo kya gayamasa . To Mama ki gai da Aunty Fatyn. Bayan futar ta Rabee'a ta kwanta ta na tunanin Malam Husain Wanda kullum in taje makaranta sai yace mata takula da kanta banda kula samarin shaho ta nutsu tayi karatu shine iyayenta xasuyi alfahari dake,tayi Murmishi Allah sarki Malam Husain ko ni yaushe na isa samari sukulani bare har suce suna sona? Ai bata ida tunanintaba taji muryar babanta nakwada Sallama tare da fadin Yar'Baba mai kashin arxiki kina ina,cikin hanxari ta mike xaune ta na Dariya tana kakkabe jikinta gani Baba sannu da xuwa . Yauwa Yar'Baba ina Maman taki ,tashiga makota gidan Aunty Faty barka. To to badamuwa bismillqh ya xauna kusa da ni yawashe baki yauwa Rabee'a magana nake so xamuyi,cikin ladabi tace to Baba . Malam Yusuf yakara gyara xama dan yasan baxata ba shi kunya ba,yasoma magana kamar haka,akwai wani Alhaji Dalladi me Naira shine yaxo yasameni daxu a kasuwa shi da Abokinsa Alhaji Musa megidan bayan mu.shine yake son auren ki. Gabanta ya fadi tuno kalaman Malam Husain inda yake ce wa kixa ma me biyayya ga iyayenki akan duk abinda suke so matukar bai sabama shari'a ba,Rabee'a ko bakison a vu indai sukace yi to kiyi kiroki Allah yasamiki son abin kinji Kanwata. Kinyi shiru baki ce komiba Yar'Baba. Tayi Murmishi mehade da wasu hawaye masu xafi na tsanar Alhaji Dalladi yau kuma tanan ya bullo dan yasan ko giya tasha baxa ta taba kin maganar mahaifinta ba,tace naji Baba amma Baba karatuna fa ? Tafada ta na matsar kwalla.Wanda shi Baba baisan ma tanayiba sai faman sa mata albarka yake. Ko da Mama tadawo yakwashe komi yafada mata ita sam hakan bai mata dadiba amma taban ma ranta xatacigaba da rokon Allah akan duk abinda xai xaman ma tilon yarta alheri,dan yayan ta shi namijine. Washe gari dakyar ta ta shi fuskarta tadan tasa saboda kukan da tasha mama talura da yanayinta amma ta rabuda ita,ta na kallon yadda take yin komi yau bakamar yadda tasaba ba har tatafi makarantar, yau batada karsashi dan yau tunda malam ya shigo baxatace ga abinda yayi ba dan tatafi can duniya tunani,har akagama masu Nahawu yau bata tantance yadda xatayi I,irabi ba tanadai jin komi amma hakalinta bayagun,bayan yafita Malam Husain yashigo dan shike masu Sarfu da Qur'ani tunda yashigo yake ta raba ido yaga ta ina xai ganta gadai gurin xamanta nan yau kawayentane axaune gabansa ya fadi kar dai ace yau bataxoba ya karama Idonsa girma yana fadin yau kowa ta shirya xan karbi haddarSarfu,tayi Murmishi dan tasan tayi hadda ya fara daga maxa wadan da sukai hadda suna ta murna wadanda basuyiba gabansu nafaduwa dan Malam Husain ba shi da sauki gashi ya iya duka sosai. Bayan yaga ma da maxa akadawo kan mata ta na cikin layi na uku ta sauke nikab dinta ana xuwa kanta tasoma kawomasa kamar haka "Alfi'i lul sulasiyyul mujarrad ixa khana waz nuhu fa,ala,famudhari'u hu ya'a to ala,ahadin salasati auxan. Yaf'i ilu bilkasri,mislu:Dharaba,Yadribu,, Wayaf'ulu bildamma,mislu:khataba,yaktubu. Wayaf alu bil fathi,mislu phataha,yaftahu." Tana kai wa nan ta tsaya zuciyar sa fes dan yasan tabbas ita kam sai dai a jin jina mata dan akwai haxaka ga fitar da harafi yadda yakamata sai faman lumshe ido yake kaf ajin ba bu Wanda yakawo hadda kamar yadda takawo,bayan kowa yaga ma badawa yafito da wadanda basu iya ba ya xane kamin yayi mana kari,yakuma mana Karin al,Qur'an,cikin karsashi yake komi tunda yaji muryar ta sai yaji kwarin gwiwa,ko da akatashi yaturo wani yaro yace ace mata tajirashi,taja tatsaya abaikin makaranta kawatenta suka wuce sukace bari su tafi sai taxo,ta haba kujirani mana kukuwa kunsan fa akwai kanwar maman su alayin mu kila gunta xai ai kemu,ammafir su Asma,da Aisha suka ki,wai sudai baxan jamasu dukaba ko hararaba. Nai Dariya nace kai sharri ne wannan Malam Husain babu ruwansa,bayan tafyarsu jama'a sun ragu na hango wani kyakkyawan saurayi dogo mai faffadan kirji baki ne amma ba sosai ba yana da dogon hanci gashi da manyan Ido farare tas ga sajansa Wanda ya hade da dan gemunsa wanda yakema taukar yimasa kyau jikinsa kullum da Farar jallabiya wadda ko datti dis babu kullum fes da shi ga kamshi na musanman da yake futarwa ya dunfarota yana ta faman Murmishi. Dan jin me Malam Husain xai fadama Rabee'a sai kubiyoni gobe in Allah ya kaimu danjin cigan labarin nagode nabarku lfy. Maman khaleel dinkuce✍ NIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) Page 3&4 Daga maruciyar: HABIBA KISHIYAR ZAMANI and now NIKE DA GASKIYA Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Dedicated to: Arewa writers Association.ina matukar jin jina mana Allah yakara hada kanmu,Ameen. SPECIAL GIFT TO: Aunty Hauwa ********** Ya na karasowa ya harde hannuwansa biyu Aslm . Nayi murmishi Amin wslm.Mlm munyini lfy? Yayi Murmishi lfy lau Rabee'a ya karatun ,ta rausayar da kai tare da fadin to mlm Alhamdu lillah,suka soma tafiya ahankali yana mata yan'tanbayoyi akan karatu tana bashi amsa,har suka isa cikin Layinsu dai dai gdn innarsa na tsaya nace to mlm in kashiga kace ina gaida mutan gdn. Murmishi yy kamin yace o dan kar yan layinku suce anganki da malaminku shine kike korata ko,tayi saurin rufe fuska kai mlm ni banfada ba ai ganinmu tare abin alfaharine a gurina dan mlm kamar uba yake agunka,anya kuwa yafada tare da dan xaro ido,tayi Dariya Wanda har saida fararen hakoranta suka bayyana tace sosai mlm. To muje narakaki gida kamin naje wajen innata kar mama taxane ki,kai malam kamar Umar kanina ko dayake hakane dan tsabgar nan tana nan kar amin kaga bakai xaka kwaceniba. Yanayin da tamai yayi matukar bashi dariya haka suka rabuda shi suna masu farin ciki. ***** Alhaji Dalladi yashirya tsaf cikin wani yadi mai tsada yakafa hula kamar ankifa akushi cikinsa yabayyan sosai acikin kayan yafito sai kamshi yake,Hajiya Maryam wadda tana xaune falo tana kallon wani shiri da akeyi a tauraruwa,kanshin turarensa yasata wai gowa cikin murmishi tadube shi a,a kaga Alhajina angona nakai na ,ya murmusa yace gaskiya nagode da yabon nan Allah yasa kanwarki itama tayaba. Tayi murmishin yake dan tasan tatsuniya gixo bata wuce ta koki dan tasan wannan wankan da walaki ,wai goro amiya. Ai yaxama dole kanwata itama tayaba tunda nima danake tsofe tsofe nayaba. Yakara washe baki tare da gyara Babbar rigarsa ai shiyasa nake sonki Maryama sai nadawo . To Alhaji adawo lfy . Yatafi yana murmishi, yana fita yacika Boot dinsa da kayan abinci kamar yadda yasa ba aduk lokacin da yake neman aure,yana xuwa yasamu almajiri yasashi ya shiga da kayan ciki,sannan kuma kace ana slm da Rabiatu . Yace to Alhaji nan yakira abokin sa suka kwashe kayan tsaf kamin suma yabasu tukuici suka tafi suna godiya dama yunwa suke ji sunyi baran basu samuba dan dayan yafito daga wani gdn ne yakirasu,nan suka soma kasafta yadda xasuyi,suna faman waigen karwani yagansu ya karbe musu. Tunda a ka soma shigowa da kaya gabanta ke dukan taratara dan tasan shine yaxo itakam taga takanta. Sai da almajiran xasufita sai dayan taji yana cewa Rabi wai taxo inji Alhaji. Jin haka sai da yancikinta suka juya jikake kuuuuu! Dan ta tsani Alhaji Dalladi kallon sa ma bataso bare kuma magana tanaji Mama nafadin to kace tana xuwa.ai bata san sanda ta kwantaba tasoma baccin karya mama taleko tana fadin kai Rabee'a kina da goshi wannan abin arxiki haka tun tun yan xu anfara da wannan abin tagomashi ina ga ya aureki.a,a ha bacci kike Rabee'a tashi kinji diyar albarka mai kashin arxiki. Tafada tare da dan bubbugajikina,naike badan nasoba ahalin gaskiya banasonsa kuma hasalima bantaba soyayyaba bare nace ni a kwai wanda nake so bare nace yafito. Wasu siraran hawayene suka xubomata amma bata yadda mama tagani ba tamike jiki asanyaye dama da hijab a jikinta ,Rabee'a bako yar hoda haka xakifita,tai murmishin yake kai mama ai nidin mai kyau ce ko kinmanta ai ko banyi kwalliya ba ke dakanki kina fadin . Tayi Dariya lalle Rabee'a ta madubice abinso kowa. Tayi murmishin yake sai nadawo tasa kai tafita taga kaya rakwacam kamar angayamasa mu mayunwatane muna Neman tai makosazaure tasaya taci kukanta mai isarta kamin tafita tahongoshi ya turo ciki gaba kamar wanda ya shiga watan haihuwar sa ,yakara gyara tsaiwarsa yana murmishi yaga danya shakaf xaamincewarki a😂😂 Takaraso bayan sun gaisa yasoma magana kamar haka"am Malama Rabi dafarko nidai ba yaro bane bare na xauna xaman tsaraki ko yimaki karya hasalima ni bawai naxo gidan kubane daniyyar yaudararkiba a,a sai dan inasonki kuma da aure kuma ni gaskiya ashirye nake ko gobe baba yace xai banke to na aminta kuma indai mun dai dai ta to xansanar da shi bana bukatar komi,nixan maki nidin ke kawai nake . Jitai kamar ta shakesa da yake gayamata wadannan kalaman nasa marasa tushe bare makama. Hajiya Rabee'atu ina sauraranki,wani haushi yakara turniketa tace hmmmm . Yayi Dariya alhamdulillah nagode da amincewarki ni xan wuce yaciro kudi a aljihunsa ga wannan baya wa kindayi break kinji. Kai Baba Alhaji kabarshi kawai nagode ka gaida gida. Tana kaiwa nan tai gaba tabarshi tsaye yana mai mai ta sunan da takirasa da shi wai Baba alhaji,yadade amota kamin yatada yatafi tare da daukan wani alkawari mai girma. Wai shin wacece Rabee'a? Malam Kabir shine sunan mahaifina mahaifiyata kuma Saudatu,mu yan asalin kano ne awani gari Danhasan,karamar hukumar bunkure,mamana da babana Auren xumuncine dan wa da dan kani suke,dafarko can kano yafara xama kamin daga bisani yadaukota yadawo da ita nan Kaduna Yakama haya ciki daya atudun wada ahaka suke xaune cikin rufin asirin Allah dan aikin kafintan sama yake ma,ana rufin kwano da wannan sana'ar yake kula da mahaifiyarmu har akahaifi yayana Nuraddeen bayan shekara biyar kamin aka haifeni tunbayan haihuwata mama bata sake haihuwaba saida nashekara 8 kamin tahaifi yan'biyu duka max a,murna awajena ba a magana,sai dai kamin suna Hassan ya koma haka shima Husain yakoma bayan yayi wata shida daga xawon hakori. Rabee'art farace kyakkyawa gajerace mai dan karamin jiki tana da manyan idogatada gashin ido gazar gazar ga gashin girarta kam ya kwanta kamar wadda take masa cabin, Bayan wata 3 Alhaji Dalladi yana ta faman gyran gd sai ga babban dansa yaduro Nigeria cike da murnan kammala karatunsa yana dawowa yaji labarin auren babansu wai kuma budurwa.....! Maman Khaleel D'inku ce✍️ Comment And Share *NIKE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 *Na* *Rabee'art Muhammad* *(Maman Khaleel)* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Page 5 to10* 🎊 🎊. *🍾 HAPPY BIRTHDAY TO YOU,WASHI YOU MORE YEARS AHEAD🍾* 💃💃💃 🌹 💃💃💃 *Daga marubuciyar:* *HABIBA* *KISHIYAR ZAMANI* *AND NOW* *NIKE DA GASKIYA* *Dasunan Allah mai rahma mai jin kai.* Maganar tadake shi sosai Hajiya Maryam ta dafa kafadar sa tana murmishi haba Usman meye abu sabo acikin maganar auren mahaifinka yau yasaba ne, ya dago rinannun idonsa yadubi mahaifiyarsa wadda yaga ko ajikinta duk da kocce yarinya intaxo masu gida dakalan rashin mutunci take xuwa,da kyar yabude baki Mamana kidubi yawan yaran gidan nan kiga Dan Allah mu 5 ne kawai yaranki sauran gomanfa duk fa babu iyayensu karfa ki manta ya auro yara sumiki rashin da'a karshe in sunfita abarmaki yara kece me wahala ,GASKIYA a wannan lokacin ...! Sai kuma yayi shiru yamike dawani kudiri aransa Wanda shikadai yasan sa yabar falon. Da ido Hajiya Maryam tabishi cike da tausaya ma dan nata shidai Sam bayyi hali irin na mahaifinsaba . A Daren ranan Alhaji Dalladi ya kwatalle cikin wata shadda yafito sai xuba kamshi yake afalo suka hadu da mutanan UK yakai kuskus bakinsa kenan ya hango mahaifinsa yanata bare-bare dakyar ya hadiye navakinsa,cikin kulawa Alhaji Dalladi yadubesa a,a kaga mutanan UK Mlm Usman kaganka kuwa . Yayi yake um Dad kenan ai kai ma kahadu duka wannan kwaliyar ta Mom ce? Yayi Dariya um tatace amma xandan fitane badadewa xanva,OK Dad a dawo lfy. Yayi murmishi cike da kwarin gwiwa,in maman naku tafito kagayamata ,to . Jiyayi kamar kamar ya shake shi Dan takaici. Bayan sati biyu da dawowar Usman dasafe yashirya tsaf daxuwa yagaida mahaifinsa yayi sallama yaji shiru yakara yin slm nan na ba amsa yashiga ya hango wayan mahaifinsa na caji,yayi murmishi cike da kwarin gwiwa ya nufeta yaciro tasa wayan cikin sauri ya dauki wata number naga ya ajiye yafita abunsa. Ya koma dakinsa yasoma rubutu bayan ya gama yakara karantawa yy Murmishi kamin yatura . Karar sakone yashigo wayanta ta gogeshi dan bata san me no ba,kullum sai sako ya shigo wayanta bata karantawa kusan yau sati daya kenan kullum da safe sai sakon yashigo da darema haka. Suna waje tare da Alhaji Dalladi yaxo xance wayanta tayi karakamar da baxata dagaba sai kumlotsaaga wayan cikin sanyin muryarta,tace Aslm.jiyayi yakasa ko motsi kamar anxare masa laka,da kyar ya amsa wslm da zahra mai kyau da kyal kyali,murmishi tayi dinful dinta ya lotsa Alhaji Dalladi yasaki baki kamar sakarai yana kallonta dama tana murmishi haka aijiyayi kamar yajanyota ya rungume,tace dan Allah waye ,masoyinkine na hakika mai San farincikin ki Wanda yadamu da damurki Wanda ko motsi kikai yana kan idonsa. Takarayin Murmishi dan Allah waye kai Sunana Usman Kamal. Ta lumshe idonta tabude ahankali OK nagode da kulawa,yauwa Nima nagode Allah yabarmu tare yaushene xankawo ziyara ko ba a gayyatar yara sai manya? Jinta tai kamar yagayama ta magana tayi dan murmishi tare da juyo wa ta kalli katon cikin Alhaji Dalladi xuwa fuskarsa taga yakara xama mata tsoho. Ya washe baki yadai Honey na waye wannan ? Jin Muryar mahaifinsa yasa shi jin wani iri aransa,amma sai yadake kai kice kina xancene nadauka kina gd ne kina bitan karatu bari na barki ,xankira Ki anjima dif taji wayan. Ta sauke ahankali yasake dubanata tare da sake tanbayarta ,waye a sanyaye tace masa wani yaya nane,OK. O komai yasa nai masa karya oho, Tunda takoma gd tarasa gane wannan waye wannan haka taga ma tunaninta batagane ko wayeba,har Bacci ya kwasheta washe gari da sakonsa tafarka ko takansa batabiba taje tagabatar da sallah Asuba. Ta xauna tasoma karatun Alqur'ani mai girma sai da tayi hixfi biyu kamin ta ajiye tare da rokon Allah xabi akan aurenta da Alhaji Dalladi inhakan alkhairine to Allah yasamun sonsa kamar yadda nake jin Malam Husain a xuciyata,wani sakon ne yakara shigowa tajawotacire da ga caji ,tabude sarewatasoma karantawa kamar hakagabinda sakon ya kunsa"salam ya ma a bociya kyau da kwarji ni ya tauraruwata ya ma,a bociyar kyau da kwalliya ina fata kinwayi gari cikin koshin lfy,ya zumana kallonki kadai yanasani naji yakoremun duk wani kishirwa da yinwar da ta dade tana addabata,Muryarki nakanjita kamar ana hura sarewa,barkanmu da wannan safiya dafatan kintashi lfy Allah yabamu yini lfy,nagode nabarki lfy daga sabon masoyinki Usman Kamal." Ta karanta sakon yakai sau uku waye wannan Usman din,ahanakali ahankali Usman yadunka turama Rabee'a kalaman soyayya masu ratsa xuciya yakuma tusa mata sanshi aranta lalle tarkonsa yakusan kama kurciya. Yau kwanan Malam Husain biyu da tafiyarsa misra karo karatu,yatafi yabarni da kewarsa gashi ,kullum sai ya kwantar min da hakali akan aurena da Alhaji Dalladi duk da bayaso amma dan karta bijirema iyayenta yasa shi bata baki akan tayima iyayenta biyayya duk da yanasonta amma dole yahakura da ita yadangana yabarwa Allah komi yaje yanemi kanwarsa yar'kanin Babansa wadda ke matukar sonsa. Dan haka kanyatafi ya gama komi antsaida musu da ranan biki daga yadawo xa a daura. Dan bai boyema Rabee'a komiba shiyasa yanxu take kukan rashinsa dan yakoya mata yadda xata soshi sai daga baya wani yaxo yashiga rayuwarmu ya rabamu Allah yasa haka shine mafi alkhairi arayuwarmu. Wayan tane tafara Neman gaji takai idonta kan wayan Usman ne ta share hawayenta tayi murmishi dan tasan xataji dadi dan yasan sirrin soyayya tadaga wayan tare da yimata salm. Yagyara xaman amotarsa ya kashe murya cike dasalon yaudara ya amsa My Baby na ykk ,tai murmishi lau kaifa ,yadaga kafadansa nima haka,yanisa wai ni haryanxu baxa a gayyaceniba ? Gabanta yafadi dan tana tsoron mahaifinta dan yariga yaba Alhaji Dalladi ni wasu hawayene suka xubomata naji kinyi shiru ne baby ko ba a son naxone ba a bani masauki ba a xuciyarki. Ta share hawayen da suka xubo mata tayi yake kai Usman kadaina fadin haka kai dabanne a xuciyata amma kayi hakuri da abinda xanfada ma,duk da yasan abinda xata fada,amma sai yai saurin fadin Allah dai yasa karkicemin wani yarigani. Cikin tausayawa Kansu tace Babana yabada aurena gawani nikuma banisonsa sai dai muyi hakuri takarasa magana tana kuka Wanda yayi matukar tayar masa da hankali duk da bawai yana sontaba ne amma yanajin kukanta harcikin ransa,ya dauke wayan akunnensa yalumshe ido ,to naji yishiru ki kwantar da hankalinki nidai abinda nake so shine inji shin kina so na? Ta tsagaita da kukan kamin tace inasonka Usman amma wannan mutumin yamana Katanga . Yayi murmishin samun nasara yace good abinda nake so naji nakumaji nagode da kulawa nima xangwada miki yadda nake sonki xantai maka maki .. Danjin wani tai mako Usman xaima Rabee'a sai kubiyo ni danji cigaban labarin . Maman khaleel Dinkuce.👌 *NIKE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 *Na* *Rabee'art Muhammad* *(Maman khaleel)* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Page 11 to 15* *Daga marubuciyar :* *HABIBA* *KISHIYAR ZAMANI* *AND NOW👇* *NIKE DA GASKIYA* Dasunan Allah mai rahma mai jinkai. Yanxu kawai abunda nake so kiyimin kwatancen gidan Ku. Tayi murmishi kasan Tudun wada ? Yayi murmishi dan yasanta sanadin abokin baban sa,yace um nasani akwai abokin Babana acikinta,wani layi? Shima yajefa mata tan baya,takara gyara xama tace wajajen layin bakaki daga layin sai namu dakaxo ma kakirani . OK sai naxo . Suka aje waya Mama taleko dakin Rabee'a dawa kike waya? Gabanta yace ras-ras cikin sauri tagirgixa kai am Dan makarantar mune xai kawon xiyara tafada tana murmishi . Mama tadubeta Sam bata yadda ba amma tace to amma kinsan dai da ranarki aka ko. "Eh mana Mama" To akula "insha Allah . Misalin 5pm yakiarata yakaraso takara yimasa kwatance yashigo layin yakuma kiranta yace gani na iso . Tai murmishi tamike tasa hijab dinta milk Wanda yarufe mata ko ina tafeshe jikinta da Humra mai dadin kamshi tafito taxari takalminta baki flat taleka dakin mama tashaida mata xuwan Usman . Tace to amma karki dade Babanki yadawo yaganki dashi. To tafada tareda sauke labulan dakin. Tundaga nesa yahangota tsarki ya tabbata ga Ubangijin wannan halitta,lalle dole Baba yadage yaga kala wannan shila haka,yayi Murmishi yaga sai faman waige waige take gakuma waya a hannunta,ai insha Allah nine xankwashi romon ba kaiba ya lashi labbansa yasoma kiranta tadaga naji yace hello Baby na ganinan cikin bakar motar ,ta juya taga yabude glass din sa ya leko yana mata murmishi n yaudara. Ta nufesa cike da kwarin gwiwa,bayan sungaisa yadubetayace wai dan Allah in tanbayeki mana Baby? To inajinka tafada tana murmishi. Dan Allah wa Baba xai auramaki ? Nan da nan annurin fuskarta ya canxa,tayi kwal kwal Idonta yaciko da kwalla,kai ! Am sorry my sweet heart danasani banyi miki wannan tanbayan ba,yafada tareda dafa goshinsa,tayi murmishin yake kai haba bahaka bane kawai in natuno mutumin ne sai raina yabaci ta dalilinsa malamina mai sona yadaina kulani wanda komi nawa yasani shine mai sani farin ciki,amma caxuwan wannan dattijon yawargaxa man shirina Wanda duk Wanda yaganmu sai yace mu masoyane duk da bai furtaminba amma alamu sun nuna haka ,amma dagajin labarin wannan tsohon yace nabi umarnin iyayena indai inaso yayi alfahari da ni. Takarasa fadin haka tareda wasu hawaye masu xafi gwanin bantausayi dole nahakura,shima kuma dama iyayensa sunbashi mata ashe yace a,a ni yake so amma daga baya ya amsa sukai aure yatafi da ita karo karatu. Kai amma lalle wannan malamin naku yacika masoyi tunda har ya iya sadaukar da soyayyarsa ga wani. Ya sunan Wanda akabakin ? Alhaji Dalladi mai nera,tafada kai tsaye . Yaxaro ido kai ! kai!! kai kikoka lalle dole ki koka,yafada yana girgixa kai da sauri tadubeshi tare da xare ido lahhh kasan sane? Yadaga kai alamar "eh" nasan sa bayan mu yake lalle xai mai daki karamar baxawara wannan auri sakin,cab kinga yaran gidansa ne kamar Almajirai to abincima bai ishesuba bare kuma sittira,lalle Baby dole kikoka. Jikinta yayi sanyi dagske Usman haka yake ? Haba xanmaki karyane ai tsakanin mu ba wannan,um ba dan kar ace na hana raya sunnaba to da sai ince tunwuri kar Baba tasake yabashi aurenki,dan wallahi kema da kinshiga kina samun ciki xai koroki gd dan bai son haihuwa,nakega fa kamar ance fa yaransa 25 kuma kinga inhar kikaje gdn to dole kimasu wanki girki,gakuma uwa uba uwargidansa batada hakuri. Rabee,a dai duk ta tsorata sosai dama menema sai kuma gashi ansa mu a ar ha,cikin kaduwa da labarin tadubesa kai wa yake baka wannan labarin ,wata mata ce tasoma aiki agidan dataji wiya tabari shine take ba danta labari shine yaxo majalisa muna hira dayaga yaron gidan xai wuce yasoma bamu lavari,ni dai amma! Sai kuma yy shiru . Takara gyara tsaiwa cikin na,am da labarin da yabata tace karka damu ni wallahi naji dadin haduwarmu kaga in naje gd xansanar da Mama inma kiranka xa,ai sai kaxo kafadi GASKIYA. Yayi Murmishin samun nasara,dan yasan flan din sa yasoma karbuwaya karyar da wuya yace to shikenan ,nidai Allah yagani bawai dan inasan ki bane nafada maki GASKIYA nadawone dan karki fada halaka. Tai Dariya kai ai nagode ai a wannan xamanin Wanda xai fadamaka GASKIYA sunyi karanci. Ahaka suka rabu akan sai sunyi waya,takoma gd cike da tunani kala kala ga tsanar Alhaji Dalladi..... To kundaiji Usman yaxo yashirya xance shin dagaskene ko akasin hakan shinbabanta xai yadda in akabashi labarin? Sai kubiyoni insha Allah gobe nagode Nagode Maman Khaleel Dinkuce✍ please🙏 Comments & share WhatsApp no 07064341892 *NIKE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 *Na* *Rabee'art Muhammad* *(Maman Khaleel)* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Page 16&20* Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Kwance yake yy ruf da ciki a luntsuma luntsiman kujeru na alfarma masu ruwan cofee and bround wanda dagani ba sai na bata lokacin fadin tsadar suba wanda suka xagaye falon wanda yake dan dai dai sun cika falon fentin falon ma kalan kujerunne,daga gefen hagu kuma kwai dakuna guda biyu ajere ,na kara wara idona nahango wata kofa wadda ke rufe da alama kicin ne, Gawani katon flasma manne da jikin bangon dakin yana kallon labaran CNN tunda aka nuno wasu bayin Allah Wanda aka kama su saboda babu kudin fansan su aka hallakasu, ga sanyin ac na ratsasa tunani yake wai yaushe kasar mu xata dai daita ne kamar kowace kasa shidai wallahi da yasani yashiga aikin soja Dan tamakon kasar sa duk da sojojin na kokari wajen bayar da tsaron sai dai kash! Bindigogin da suke aiki basuda inganci da mugayen tafi tasu karfi da lafiya shin haka kasata xataciga ba da lalacewa yan'ta adda na tsula tsiya kamar baxa ,a mutu ba kai kasa ta daga boko haram yanxu kuma ansamu wai kidnappers lalle yaxama dole mutashi da addu,a Allah ya kawo makasata dauki,saboda yasan komujima ko mudade dole da yakammala karatunsa ya dawo kasarsa ta gado watao(Nigeria). Yagyara kwanciyar sa aransa yace gaskiya da ni wani mai fada akasane aji danace duk Wanda aka kama akashe shi kamar yadda suke farautan rayukan all,umma.Allah kasa muga karshen wannan masifa datasawo mana kai Ameen. Yamike yy mika Wanda hakan yabani damar kare ma kyakkyawar surarsa kallo dogo ne kakkaura me faffadan kirji,baki ne amma ba sosai ba xamu iya kiransa da dai wankan tarwada ko ince coculate colour. Yana da dogon hanci Wanda yamasa cif tare da Dan karamin bakinsa Wanda yake da wani shef mai bansha,awa gashida manyan ido da gashin gira gashin sakam baki ne sidik yawani nan nade yabada wani style mai bansha,awa kai sai dai muce barakallah masha Allah Arifullah yaro mai tashe mai cike da kuruciya ga ilmin sa Wanda yahada duka kowanne ba a barsa abaya ba,Wanda dalilin sa kenan na xuwan sa kasar Japan Dan yin kos din sa akan karatunsa na Computer injiniaring Wanda yakware sosai indai akan Computer ne dole asara masa,gashi ya kware akan fannin xane xane. Alhmdllh yasamu abinda yaxo nema Dan kasar Japan ma tana son aiki dashi awani kanfani inda makarantar su ta turashi IT. Yau saura wata daya dai dai yadawo gida,Dan ya kammala abinda yaje yi,daret cikin daya daga cikin dakunan falon yanufa yafa da ban daki bayan ya fito yashirya tsaf cikin kananun kaya wandonsa baki mai wadatattun aljihu,Wanda gayun wannan xamani suke yy yasaka jar t-shirts mai gajeran hannu yadauki wata kangul baka da rubutun ja ajikinsa ya dauko kanbas din sa Wanda shima bakine mai sirkin ja,ya feshe jikin sa da tsaddadan turaren ya fito cikakken Namiji Ingarma ( nikai na sai da nace wai xanso ace ya auri yata inda inada ita🤣🤣🤣 amma sai dai kash na merabone) Gaskiya yahadu wayar sace tasoma Neman agaji ya duba naga yy Murmishi Wanda yakara fito da ai nahin kyan sa.ya daga Aslm . Naga yaxari key din motarsa ya fito ya kulle gidan ya fada Mota wadda tadace da shi Dan tayi masa kyau sosai. Har yanxu waya yake jin ya ambaci mami yasa nagane da mahaifiyarsa yake wayan bayan yagama ya maida hankalin sa kan tukinsa har ya shiga cikin makarantar su inda nahangi wasu samari guda biyu xaune suke gefen su kuma wasu tsula tsulan yan,matane suna ta hira ga lemunan gaban kowannan su,Hannah itace tasoma ganin ster dinta Wanda ganinsa tunda ga nesa tasoma murmishi,Haneefa tadubeta kekuma ke..! Ai bata karasaba taji shewan su Al,Amin suna fadin sai Babban Yaro. Tafiya yake cike da Kasai ta har yakaraso wajen suka mika masa kujera ya xauna tare da mika masu hannu yana murmishi, nan fa yan matan nan suka soma shiga tai tayin su Dan Arifullah namiji ne akwai tsare gida, banda amsa gaisuwar su da yy babu abinda yakuma hadasu yaciro wayansa yasoma latsawa,Al,amiyan'maxautumina amma yakamata kamin katafi Ku dai dai ta kanku da Hannah Dan Allah katausaya ma yarinya taxurma da yawa,Hashim yy Dariya yace sosai kam ni wallahi tausayi ma take ban,yi yai kamar baisan sunayi ba Dan shi Sam tsarin sa bb yaudara aduk lokacin da yace ma yarinya inasonki to tabbas aurenta xaiyi,Dan bashida ra,ayin soyayyar minti,kuma shi Sam baida ra,ayin auren macen da tawaye Sosai kamar Hannah, sanda yadago kai sukai ido hudu yakara tamke fuska tamike da sauri fuskarta cike da kwalla,ta nufi hostels dinsu ,shikansa sai yaji bai ji dadin abinda yamataba amma yaxama dole na sauke wannan kayan a kai na . Suma sauran kawayanta sukai ma nasu gwaraxan sai sunhadu anjima suka ce to My Babys,sukai dariya cikin yauki suka bar wajen inda shikuma yaji dadin tafiyarsu,ya dubesu yace Al'amin kai kafi kowa sanin wayeni tun muna gd Dan haka kai mai ba wani labari ne kan ni banda lokacin wasu yan,mata kuma yaudara bahalina bane kuma ba wannan ba ma ni banda ra,ayin auren mace Ya'jami,a dan gara gara ma in tana dakina in inada ra,ayi nasata da hannuna shima nakafa mata sharudda. Hashim yanisa kuma haka ne kafimu gaskiya amma yaxama dole to kasaurareta ko so daya ne kabata hakuri,muma xamu bata,sai tanemi wani. Da dai yafi mata,saura sati daya yataho gd yasamu Hannah xaune tayi tagumi abayan wasu bishiyoyi iska na kadawa ahankali ta tsunduma can cikin tunanin ta sababbe,na masoyinta Wanda shi Sam bata axuciyarsa,taji muryar sa wadda ko cikin mutane dubu taji xata ban banceta,kir takafe shi da mayatattun kallonta Wanda take wasa da hankalin yan'maxa,amma shi Sam ko birgesa baiyi,ya dauke kansa gefe, yasoma magana kamar haka"Hannah naxo gareki ne Dan namiki godiya visa kaunar da kike min ,sai dai ina mai matukar baki hakuri visa kalamin da xakiji daga gareni,na kiyi hakuri nama iyayena alkawari kan auren wata yarinya in nakoma gida,Dan Allah ina mai baki hakuri tare da yimiki addu,ar Allah yabaki miji Wanda yafini komi arayuwakinji kanwata. Tunda yasoma magana hawaye suke ta xuba akyakkyawar fuskarta kamar fanfo sai da taji furicinsa na karshe mai hade da rarrashi,ta mike kamar xatai magana sai kuma ta fasa ta ruga aguje ,tsayawa yy kamar mitam mutumi har tabace masa dagani kafin yada ga kafada aransa yace gaskiya nafada maki . Sunshirya tsaf duk kan su fuskokinsu cike da far in ciki gakuma nasarori da suka samu ,sungama cika motar su da kaya sunyi siyayya kamar wasu mata ,Arifullah kam Dariya yy babu abinda yasiya sai wani sarka da Dan kunne da abin hannu da xobe, me lakabi farkon sunan sa wato A&R yasiya nan fa su Al'amin suka fara masa tsiya kamar xasu cinyeshi danye wai wasiya wa Dan gudun kar tsiyar tai yawa yace kanwata me ji dani Ramla. Sukai Dariya Karfe Hudu dai dai na hango xaratan nan guda Uku Wanda kowannan su cike yake da farin ciki ga wata iska wadda take shigarsu wadda take alamtamasu sun iso kasar gado wato Nigeria, a Airports na birnin tarayya Abuja,suka soma sauka da ga cikin jirgi idona yakasa ko kyaftawa ganin Arifullah kamar wani Black din kaaar larabawan Masar.Yy kyau cikin wata Milk din suite Wanda Nick din sa ya xauna das a wuyansa kayan sun amshesa sosai,wasu Manyan Motoci na hango kirar Fomatic baka, sabuwa dal sai kuma wata Prado guda biyu bakake suma na h wasu fuskoki suna ta murna da sarsarfa ya nufesu ya rungume su ,su biyun Alhaji Abdallah kenan Wanda nera tajikasa kamar ruwan sama,.... To bari nadan huta. Maman Khaleel dinkuce✍ *NIKE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 *Na* *Rabee'art Muhammad* *(Maman Khaleel)* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Page 21&25* *Godiya mai tarin yawa jiya kunyi rawar gani comments dinku da sharhinku nasani Nishadi inasanku over masoya Allah yabar kauna wannan page nakune kuyi yadda kukeso 💃💃💃💃.* Da sunan Allah mai rahma mai jinkai. Mamin sa yafara rungumewa cike da wata irin kauna ta da da mahaifi suna ta Dariya tana shafa masa baya kamar wani karamin yaro,kamin yasa keta yanufi Abbansa Wanda yakoma gefe ya rungume hannu yana Murmishi ,Abba yace naxaci Arifullah ya manta da ni duk akasa dariya,yace "waneni Abba na manta da kai Ashe xanmanta da kai na " Haka yabi kowa nawajen suka gaisa cike da Farin ciki kamin suka dauki hanya sai garin gov.har da abokansa dayake suma yan can dinne . Wani wangamemen get naga me gadi ya bude da sauri fuskarsa xagaye da rawani da alama buxu ne haka motocinnan sukai ta Shiga gidan cike yake da yan'uwa da abokan arxiki sunxo taran Dan gata.kowanne ka gansa kasan yana cikin farin ciki da dawowan da namiji tilo acikin yaran Alhaji Abdallah guda biyar hudu mata shikadai ne namiji wannan ne yasa duk wani gata Arifullah yasamu awajen mahaifinsa da yan uwansa bayan yy wanka ya shirya cikin shiga ta alfarma wani danyen yadi ne nagani ya dauka mai ruwan bula amma mai haske anmasa dinkin kaftani Wanda yadace da yadin kayan sun xauna das ajikinsa yadauki hula baka ya sa yafeshe jikinsa da tsadaddun turarukansa masu sanyin kamshi da kwantar da xuciya,yadauki agogonsa mai daukan ido yasa kamin yadauki takalminsa mai yatsa,shima baki ya xura yafito fuskarsa dauke da murmishi ,falon cike yake anata hirar xumunci ga lunch nan an gama kowa na xaune ana jiran Dan gata Arifullah sanan ayi lunch, kamshin turarensa shiyasoma yi masu sallama wata hadaddan yarinya na hango gefe guda sai faman lumshe ido take tana budewa ahankali,takosa yakaraso Dan tasan babu Wanda yake da wannan kamshin sai shi damin komi nasa dabanne. Aslm. Yafada a dai dai lokacin da yasawo kai cikin falon ,gabaya aka amsa,cike da kasaita cikin tafiyar sa ta namijin duniya yakaraso falon ya xame ya xauna kasan kafet yakara gaida iyayensa da yayyunsa kamin kannan sa mata guda biyu da na yan'uwa suma suka soma gai shi ya amsa masu cikin kulawa,can daga nesa najiyo wata murya nafadin Ya Arif your well come fatan kana lfy. Gabadaya falon su ake kallo Dan jin wace amsa xai bata, da kamar baxaice komi ba sai kuma naga yadanyi yake yace lau ykk ,tawani washe baki akayarfe hannuwa normal wallahi,daganan bai kuma cewa komi ba akacigaba da hira kamin Mami tadubesa Son yakamata muje kai lunch ko.kai kadai dama ake jiran,ok Mami bismillah cikin wata kalar rausaya Rahma ta ke takawa harta isa kan Dining inda taja kujera ta xauna sai wannan feleke ake amma Wanda a ke abun danshi ko ajikinsa har aka gama kowa ya watse shikuma yace yanaso ya Dan huta Yayi makowa fatan Alkhairi sanan ya nufi dakinsa .to a huta gajiya lfy. ****** A banagaren Rabee'a kam tun da ta shiga gida take ta faman saka yadda xata fito tai ma mama bayani ta shiga gdn jikinta Sam bata da karsashi tai sallama,Mama wadda keta tankadan tsaki Dan yau danbu xatai,ta juyo ta amsa cike da kulawa tace "a,a ha Rabee'a har ya tafi ,tayi yake um Mama ta mika mata ledar da yabata kingani ma gashi ya kawon,ai nan ta aje rariyar gefe ta na washe baki kai ni dai wallahi tunda nahaifeki Rabee'a nake samun Alkhairi har yau lalle ke yar'baiwace wallahi ga Farinjini kamar wadda keba ruwan temakon malam Idi ,wasu lesukane guda biyu da takalmi da jaka sai kuma turare,Mama kam fadi take kai lalle ,wannan Dan makaran tar nan taku bakaramin sonki yake ba ,a,a Allah yasa ka masa ,tayi murmishin yake amin Mama . To karbi ki kai daki kinga dama axumi yakusa ni ai xan daura wannan tunda kwanannan xa a kawo maki nalefe masu tsada kilama Alhaji yakawo aadan da suka fi wannan" . Rabee'a dai bata da bakin magana bacin takaici na babu yadda xata ma mama akan San abin duniya to Baban fa wata xuciyar ta mata tuni um kuma hakane.bayan ta aje ta dawo tasoma ta ma mata aikin Dayake Rabee'a a kwai San ai ki. Bayan sun hada danbun suna xaune suna Dan taba hira cikin hirar tasoma maganar da take ta faman nukur kusarta tace "Mama ,na'am Rabeebee na Mama tafa da tareda mai da hankakinta kan diyarta, Rabee'a tayi Dan murmishi tare da Sosa kai um um dama Mama naji wani labari ne ,to Labari kuma? "Um Mama" "To ina jinki" " Mama anko yi bincike kan Alhaji Dalladi ?" Mama cike da doki tace kai xancen banxa yo to in da Malam bai buncikaba ai baxai baki shiba Yar'baba, ko kinji wata magana ne? Tace " um amma Dan Allah karki fada ma Baba kice Nina fada maki, kinji Mama. Ta kara xakuda wa to kimin bayani Dan nakagu danaji abinda xaki fada,inkuma wasu muna fukanne suka soma yimana bakin ciki to xangani tsakanina da su waya haifan minke. Kai Mama wallahi babu me xugani ina nake xuwa banda makaranta. To nasani ko atareki ahanya anganin xaki huta gulma da yanxu daxini ma yinta ake bare ni yimun bani nakagu danaji. Cike da fargaba tasoma fadin Ina wannan bawan Allah da yaxo daxu? Um hum ,Allah sarki wama kikace sunan sa ? Cike da kwarin gwiwa tace sunan sa Usman . To meyace Dan albarkan? Ta kara tankwashe kafa takoro mata bayanin komi duk abinda yafada mata bata rage komi ba sanan ta kara da cewa Maman yace in kuna so ma yaxo da kansa ma sai yaxo . Mama tasoma share xufan da tasoma karyo mata sannan tace "anya kintabbata haka yace ?" "Sosai Mama Dan Allah karki bari Baba ya aura masa ni ,kinci gidan Ku Yar'baba! nace kinci gidanku Yar'baba!!yau kaji min yar'hofi kunya kike shirin ban ? To kundai ji Dan jin cigaban labarin sai mutara gobe in meduka yakai mu. Ruwan comments & sharhi Ruwan typing!! Maman Khaleel din kuce✍ NIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman kahleel) Dedicated to: All Members na NIKE DA GASKIYA kamar su Diamond princess F A Aisha mAbdullah Meenat Maman Maryam Ummu Affan Ummu Aryan Fatima Nasser Mum Rafeek Ummu Asma'u Teema h kabeer Zee 08082304866 Fateema Muhammad Comments da sharhinku yana sani nishadi Allah ya barku Da Arifullah in Mami ta yadda fa 🤣🤣 Special gifts to: Aunty Hauwa Besty na Allah yabar mu tare Gai suwa ga daukacin jama'ar gidan girma gadan daraja wato AREWA WRITERS ASSOCIATION ina matukar jin jinar bangirma. Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 26 to 30 Yauni na ga takaina ni Saudebyo Wannan da bai min adalci ba da soma hure maki kunne anya bahanaki xuwa makarantar nan xamuyi ba kyacigaba adakinkitunda dama ai Alhaji Dalladi yafadama Babanku ,shima yayan ki a ya iso Dan yace sun samu Hutu awajen aiki Sam yaki magana akan bikin gashi yausara sati Hudu dai dai,tana cikin mitan Baba yashigo hannunsa dauke da wata katuwar Leda da kyar yake tafiya saboda nauyi,mama kam tamike da sauri Malam bayarane a kwargidan shine bakace su shigo maka dashiba kaketa nishi malam kai mai fama da kirji. Baba ya ajiye yana haki yy Murmishi ke dai bari inaga suntafi masallaci Dan bakowa tunda kinga ansoma kinran magriva ,nataso da hanxari ina fadin San nu da xiwa Baba nakai hannuna kan ledar ,kai kai basshi baki iyawa Yar'Baba nagode ke ai babu abinda xance maki sai dai Allah yamaki albarka,mai kashin arxiki,yafada yana kara washe Baki Alhaji ya dawo yau ga kayan tsaraba nan wannan namune daxu yaturo wani yaron sa yakawon kasuwa nan fa su Mama akace Rabeebee na kamo kinji ,takaici duk yakamani duk sunbi sun rude babu yadda ta iya takai hannu xata kama ,a,a basshi kinji shalele jeki sallah,daga kai kawai nai nai tafiyata bansan sanda wasu hawaye suna soma xarya a idonaba ,oh wai yaushe Mama da Baba suka xama haka ? Ina jin sanda Baba suke ta sa ma Alhaji Dalladi albarka wai yagama min komi na daki komi yayi min order daga waje nan da sati daya kayan xasuxo. Ranan kam Rabee'a batai wani baccin kirkiba tana ta tuno yadda xata bullowa maganar Usman gashi tasan Mama Sam baxa ta fuskanceni ba tuno yayanta xai dawo gobe taji wani sanyi tasan shine kadai xai saurareta tunda iyayensu yanxu basuji basu gani saboda masugida rana,kamin bacci yayi a won gaba da ita. Washegari misalin karfe 2 pm na rana muna daki dukan mu gaxafi sai faman firfita nake ga bacci inason yi amma xafi yahana gashi dama basuda fanka sai dai tamu ta gargajiya,har baccin yasoma fixgarta kamar daga sama najiyon sallaman Yayana yana fadin gidan bakowane ai da sauri na fito nataresa da murnata nai tsalle nafada jikinsa ina murna fadi nake Ya Saifu Oyo yo! Jinkawata yasa mama fitowa daga daki tana misstika idanu a,a ha mutanan Kano ne lale marhabin ,ya janye ni daga jikinsa yanafadi kingirma kamar baki girma ba Rabee'a Kokinmanta Ke ma kinkusa xama Babba ne .yakarasa fadin haka ya nufi Mama wadda ita kuma tana ta mana dariya tanafadin gayamata dai ,nikam naturo baki na kinkimi dan karamin akwatinsa na shigarmasa dakin Mama kamin nadawo nadauki sauran kayan suma dakin suka shiga naje na dauki keys din dakinsa nabude masa yau kam cike take da farin ciki Dan ita kanta ta dade rabonda takasance haka bayan sun gaisa da Mama nima nagaida yaya kamin yaci abinci yayi wanka yace bari yadan xaga ,da dare suna xaune bayan sun ci abinci suna hira yana basu labarin Kano dakuma kamfanin su gashi gaskiya shugaban su yana sonsa saboda Gaskiyar sa ,yanxuma hutun da suka samu Yaron Megidan ne yadawo daga waje yaje yayi wani cos yadawo da abinda yaje nema wato result me kyau shine fa aka mana kyauta da Karin matsayi da kuma Karin Albashi akama na kuma kyauta ta kudi ni kaina 100,000 akaban Rabee'a daukomin karamar jakan nan tawa .adakin Mama ,namike cike da murna da jindadin yayanta ya karbu awajen aiki sosai gashi suma Ashe xasuyi arxikin ko da ko bata auri wani tsoho ba . Gashi yaya ,ya karba ya xaro su ya mika ma Baba yace gasunan Baba sannan ya kuma ciro wasu yace ga kuma albashina da nake ta biyewa 170'000 ne kaga tunda bikin auta yaxo sai a sai mata kayan daki ai mata gado da kujeru da katifa dai dai karfin mu ko ya kukace? Ba Baba ba Har Mama sai da sukai ta Dariya kamin suka ce kwarai kuwa kai dai Allah yama albarka, Mama tafada har cikin ransa yaji dadi ,amma sai kuma yaji Baba nacewa amma kaya hakuri bangayama Wanda yar'uwarka xata aura me kudin gaskeba ne Dan yanxu haka ma kayan dakinta ma sunkusan shigowa ,wannan kudi masayi kayan abinci Wanda xamu dafa idan yan'biki sunxo ko Saude?. Haka ne malam kai dabara kaga muma xamuyi bikinmu cikin wadata aci a sha awadace .haka sukai ta tattaunawa cike da murna da farinciki kowa yakoma dakin sa ya kwanta. Washe gari da sassafe kiran wayan Usman ya tashan daga Dan kishingidan da nai bayan nayi sallah,nai Murmishi nadaga wayan bayan mun gaisa yace My Baby kullum da tunanin ki nake bacci nake kuma tashi yanxu ma Sam hankalina ne yakasa kwanciya xuciya nata begen San ganin kyakkyawar fuskarki da kuma son jin xaxxakar muryarki mai dadin saurare. Tayi Dariya kai Usman wannan kwarxancin fa ,au baki yarda ba ko kinaso ne naboye abinda ke raina nakamu da Babban ciwo wato(xuciya). Kai ni karufan asiri ban fadaba ,to yagida da su Hajiya ,yy Murmishi me sauti duk suna lfy bayan takagu da taganki,wai ma ya kukai da su Mama ne? Nan da nan annurin xuciyarta ya sauya kamar yana wajen, tace sunki yar da amma kabar komi ahannuna xankiraka anjima xanyi tunanin mafita. Dafarko wata faduwar gabace ta riskesa bai shiryaba,amma dayaji tace ya tsimayeta tasamo masu mafita yaji wani sanyi na cike da yaudara yace thanks My Baby shiya nake sonki nasan baxa ki baryaro ba kije ki auri wani tsoho ba gani mai jini ajika.... To masha Allah danjin wata wai nar xa,aciga ba datoyawa sai kubiyo gobe in meduka yakaimu gobe nabaNIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad ( Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Ni sunana Diamond princess 😳 to usman ta afka dakai. Rabee'at Kekuma komi zaijagule ke nn tunda uba yaga da. To fa wata sabuwa ma Gashi kinfara sonshi. Lallaikam akwai cakwal kwalin chakwakiya. To mmn Khaleel munajira danjin yy za'a kaya. Ashafamun kan Khaleel, nima nawa Khaleel din yakusa zuwa Insha Allah. Inayinki over and over ❤❤❤ *** *SIS MAMAN KHALEEL* ALLAH YA KARA BASIRA JAZAKHUMULLAHU🙏🏼🙏🏼 Rabee karki saki jiki da Ussy, Daganin niyar shi yaudaranki zaiyi, Saboda na Ciki na Ciki Ku karfafa Kyakyawan bincike akan Ussy👈🏽 Su Alhaji zaya Auri Yar cikinshi Amma fa ba zaka sameta ba👈🏽 To Arif Saifa Ka dage damtse Ariff Ka Cigaba da mallaka ma zuciyarka wacce Tafi kwanta maka a rai👈🏽 Rabee Kina Cikin kalubale ©© *YUSUF NUHU* Hmmm ina godiya da sharhinku kan wannan novels din kowa ahankali xandunka daukan nasa ina yinku masoya na over💋. Daga maruciyar HABIBA KISHIYAR ZAMANI AND NOW👇 NIKE DA GASKIYA Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 46&50 Kasa motsi Alhaji Dalladi yayi itakam duk tabi tarikice ,Usman kam yiyaima kamar baisan daga inda yafito ba ya leko yace am sorry My Baby wannan waye cikin kuka tace shine Alhajin da nake baka labari,OK shigo kinji muyi magana ,tako shiga bata kawo komi arantaba yarufe Motar da karfi sai a sannan Alhaji Dalladi yasamu bakin Magana Dakyar yasoma fadin Haka xakamin Usman Wanda shi kam tunda yasamu yadatse Motar yajata da gudun gaske ,Usman haka xakamin!! Us.....! Ai tuni yafadi nan su mamme nan fa jami'an tsaron da yadebo sukai kansa da sauri wani sajan ne ya tallabosa yana girgixasa ,Wanda yayi dai dai da xiwan su Mama a rude dan su Sam basusan wainar da aketoyawaba,sai da wani yaro yaxo yake fadamasu Dan da farko sun musa dan sunsan Rabee'a na dakinta sai da Mama taleka dakanta taga xahiri kamintafito asittin ganin jami'an tsaro yakara sa cikin Malam Kabiru bada wata kara kuuuuuu! Gawata xufa nakaryo masa layi kam yacika makil anxagaye Alhaji Dalladi kowa na fadin Albarkacin bakinsa ,gashi kuma saurayi yagudu Da Rabee, nan fa hankali yakara tashi Sai ga Mama tasa kuka tana fadin nashiga Ukuna ni Saude wannan wata kalar jarabawace Allah mungode ma wani yarone naga yarugo hannunsa dauke da pure water mai sanyi ,sojan nan yakarba yashafama Alhaji Dalladi, yakoyi saurin sauke wata wawiyar ajiyar xuciya tare,da fadin yaron nan yacuceni wallahi baxan barkuba Ina yaro na yake? Nan fa aka hau kallon kallo dan babu Wanda yaga dansa sundai ga antafi da Rabee'a Malam Kabiru kam sai maxari yake yana Alhaji kafahimtar dani ,yawatso masu wani kallo karainamin hankali ,yanata faman haki kamar Wanda yayi tseren gudu, yace xakai bayani wallahi baxan yadda ba meyakawo yaro na wajen Mayaudariyar yarinyarka maratarbiyya,Nan fa naga Baba yasoma xama namiji yace kana nufin danka ne yasacen ya' lalle tabbas hukuma xata rabamu da kai koda bani da karfi ,ni nasan tarbiyyar ya'ta kuma wallahi Insha Allah duk kaidinsa xaikoma masa domin kan wani banxa nan fa sojojin nan sukai kan Malam Kabiru, suna fadin Baba abi komi sannu wai me ke faruwane Yakama ta kufito damu haske shin acikin Ku WAYE KE DA GASKIYA? Baba Yai saurin fadin wallahi NIKE DA GASKIYA ko ina xamuje muddin wani Abu yasa mu ya'ta baxan taba yadda ba haba Ashe Baba GASKIYA yafadamin nake ganin kamar ba hakaba ,nagode Allah da yasa ban baka Auren Rabee'a ba . Mama kam babu bakin magana sai Kuka nan fa guri yakara kaurewa da surutu kowa da avinda yake fadi akan Malam Kabiru wasu suce Allah yakara kwadayi yayi kyau wasukuma suce kaddarace Allah ma ya temakesu da basu aura masa yarinyar ba ,wasukuma gungun fadi suke dama yasaba xuwa yadauketa tunda gashi da xai tafi batai ko Motsiba ,kai kowa dai da kalan surutunsa anrasa me GASKIYA acikin sudukan su. Da kyar aka lallami su Mama sukai taxi gd amma Baba yace shi Sam ba inda xashi dama ashegaskiya ne yarinya bats so ina matsamata ,Alhaji Dalladi kam ba baking magana sai Raman kakkabe babbar Riga yake yana fadin kumuje kunji ku rabuda shi wallahi sai na gwada masa NIKE DA GASKIYA duk India xamu dan wallahi bai is a yaja daniba,yashiga mota yaja ta sukai tafiyarsu xuciyar Alhaji Dalladi kamar tafito dan takaicin Abinda dansa ya masa shin meye hujjarsa namasa haka? Gidansa yanufa bayan ya sallami sojojin da ya daukoma Malam Kabiru dan acimasa mutum ci ,duk abida yake faruwa Yaya Saifu baya nan sai da yadawo aketarar sa da labarin ai ko ya dunga Neman Latin Usman din way an akashe nanfa hankalinsa yakara tashi tare da abokansa suka kai reports wajen yan'sanda kamin suka dawo gida,akacigaba da jajantama juna. **** Abangaren Usman kam gudu yake kamar xai tashi sama Rabee'a kam sai faman kuka take takasa ko motsi dakyar tabude baki tace Malam Ina xaka kaini karabani da Gidan mu ko kallonta bai ba ,axafafe yace xanjene nahuta da ke tunda naga komi yalalace dama ni ba sanki nake ba .......!!! Kuyi hakuri da wannan bayawa Muhadu gone in Allah ya kaimu nagode . Maman Khaleel Dinkuce✍rku lfy. Maman Khaleel dinkuce✍ NIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 NA Rabee'at Muhammad Maman Khaleel ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Kutmelesiiiiiiiiiiiii Aa mami please karkimana fuckup mana ai saikiji ta bakinmu ko. Rabee'at kice kema kinfara kamuwa 😄😄😄😄😄 To Arifullah sai kazage damse 💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪💪akan dream girl dinka. Naga anfara kaimata hari tun amararki🤔🤔🤔 Lallaikam akwai sauran cakwal kwalin chakwakiya pher! Muna karin mika godiya ta musamman akan halaccin da kk mana nayin typing mungode Allah saka da Alheri. Luv so much❤❤❤❤❤❤❤❤❤😄❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ Sign by Diamond ** Rabeebee tawarke Allah yakata lfy kuma waye uncle Momi zakice wani uncle Sign by 07085363793 ** Tofa wata sabuwa Arifullah kafurta karkazo aima shigan sauri Sign by Facy *Hmmmm*yanzu matar tamu ita za a aurawa Yusuf toh fa Mamy inkinyi haqurima ariffullah da kanshi zai zo da zancen Oh Rabee a harda .afarki dama jan ajinnaki a zahirina ba a can ba 🤣🤣 Mudai gaskiya lbrkullum qara 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥 yake tih nikam ina ussy. Ne wai jama a 🤔🤔 koh ina yashiga hhhh 🤔🤔 Ni wai alhaji ya haqurane wato dan yaga baban rabi a yafishi hayqin kai 👧🏻🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤👄❤❤❤ Momyn khaleel muna yinki irin over dinnan mun gode da sambadomana lbr akai akai nikam da anqaroma yanzu wlh yamin dd 💋💋🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 Allah ya qara miki basira da qarfin ido mungode sosai🥰🥰🥰🥰 Sign by Fateema Abdurrahman. Inagodiya da ire iren sharhinku Masoya sharhinku nakara kaimi wajen kara suburbudo maku typing inasanku masoyana ako ina kike MOM KHALEEL namaku jinjina💃💃💃💃💃💃. Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 73&74 Suna isa suka samu tana ta takawa ahankali cike da karfin halitake takawa da karfen guragun da yasiyo mata, cike da fara'a tace Mami sannu da xuwa ,Mami cike da damuwa tace sannu Yarinyar Mami yajikin ? Rabee'a tai Murmishi tace alhamdulillah Mami naji sauki ,Fatima tanufo ta tace sannu Aunty kafar tadaina xafiko? Ta samu ta xauna tare da temakon Mami taxauna kan kujera tace sosai Fateema bakiga ma natashi ba ina tafiya ? Fatima tadaga kai tace hakane Allah yakara lfy ,Ameen gabadaya yan'dakin suka amsa bayanta angaisa Mami taxuboma Rabee'a farfesun kajin da tayo mata wanda yaji kayan hadi sai kamshi ke tashi ta mikama ta ,karbi diyata kicikinji,cike da nauyi ta amsa tare da dadin sannu da aiki Mami nagode. Mami har cikin ranta tajidadinyadda Rabee'a take mutum ta ta,kamar it's ta haifeta gaskiya duk inda yarinyar nan tafito gidan kawai tarbiyya,zaman jinyar Rabee'a ta kara girma da wayewa gashi yayi kyau kamar kasace ta kagudu saboba cima mai kyau da take samu sabanin da Idan yau sukai tuwo gobe shinkafa,nan kam cimace harda wadda bama ta sabaciba nan tasamu,Ice cream kam kala kala tasha danko tunbatajin dadinsa yanxu har ta saba dayake kullum yake siyowa. ***** Yau satin Rabee'a Uku a Asibiti kuma yayi daidai da rabonta ta da gd ,lalle tabbas duk wanda yaga mahaifan Rabee'a to fa dole ya tausaya masu dankuwa sun rame sosai Yaya Saifu kam yakira kamfanin su yashaidamasu abinda yake faruwa sunjajantamasa sosai tare da Addu'ar Allah ya bayyanata yakuma kubuto da ita daga hannunsa a xallumai. Cikin share hawaye ya amsa da Ameen. Yan'sanda kam na iya bakin ko karinsu dan Yaya Saifu yasakar masu baking aljihu aiki suke tukuro kan memo Usman amma yy Batman dabo anbi abokansa da duk wani club da yake xuwa ,suna since sundadae rabonda da sugansa ,addu'a kawai yanxu ake kan Allah ya bayyana masu Rabee'a cikin Aminci. To Ameen nima Maman Khaleel natayaku alhini danko malam Kabiru anji jiki ansaduda sosai. ******* Yaune aka sallami su Rabee'a daga Asibiti don taji sauki sosai kamar ba itaba ga wata shakuwa me karfi da tashiga tsakanin Arifullah da Rabee'a sai da sukai sallama da ma ai kayan Asibiti gashi sun saba da sister Laurat sosai har bakin mota suna rakasu Ya Arifullah kai yamasu kyauta ta bajinta yabudemin gurin mai xaman banxa na shiga ya karbi karafan yasa bayan Mota ya rufe yaxagaya damage tuni Baba Halima ta shiga wadda azaman su na Asibiti tasamu Alkhairi sosai wajen Ubangidan nata,yafito suka hau titin Ahmadu Bello way ,ahankali yake tuki cikin kwarewa har suka Round a but da xai kai ka Unguwar rimi,Rabee'a dai takasa magana sai Raman lumshe ido take tana shaman kamshin turarensa mai dadi,fuskar Uncle Yusuf ta hango yana ta Murmishi daxu dayaxo dubani gashi muntaho bai saniba gaskiya wannan zuri'a babu abinda xatace mata sai godiya ,yajuyo yakalleta yadai kanwata? Tajuya many an idanunta tace wallahi Uncle Yusuf na tuna kuma yace anjima xai dawo Asibitin kuma gashi ansallamemu ko xaka kirasa kafada masa ? Gabansa yafadi jin ta ambaci Uncle Yusuf, wanda yaga muraratan sonta a kwayar idonsa,ya had a rai ni kam ban iyawa meyasa baki gayamasa dakankiba tunda kinsan da maki sallama. Nadubesa naga fuskan nan babu alamun wasa a tartare da shi ,naja bakina na tsuke,bankuma cewa kala bashima haka,sai faman tunanin yadda xai bullowa ma da xancen yanasinta gashi Uncle nashirin shiga masa gona yaxama dole yayi gaggawar rabasu yamasu iyaka.da tana shirin bata waya insunkoma gd amma yanxu yashiga ko kwanto ,can kuma wata xuciyar tace gara kabata inbahaka ba shi ya bata kaga yasamu wata dama wadda kai ne silar komi. Yanisa ya girgixa kai hakane,da sauri tajuyo race ,um me kace? Cikin dakewa yace banyi dake ba,o to me namasa,um shiyasani,tajuyar da kai gefe bata kara ko sauraren sa ba ,Baba kam tana ta kallon ikon Allah aranta tace ohni Halima yau inaganin wata sabuwar soyayya a fakaice inko akacigaba da tafiya a haka to ko kaxama dan kallo, nidai xanga yadda Rabee'a xata wanye da xarata guda 2 tai Murmishi, nidai ina barayinda xansamu Alkhairi. Haka suka cigaba da tafiya kamar kurame har suka isa wani hadaddan layi wanda keda many a many an ginegine iron na zamani masu daukan hankali,harsuka is a wani katafaren gida wanda yagaji da tsaruwa dan kyau ya matsa hon . Da sauri naga wani dattijo yawangale gidan,tsarki ya tabbata ga Allah ubangijin wannan Duniya kai kamar baxa a mutuba.Duk wan an tunanin Rabee'a tanayine a zucitarta dan a tarihinta bats tana xuwa wannan anguwanva ko a mafarki. Ya shiga yaxagaya tawani dan karamin round a bout da ke gidan wanda yake xubar da ruwa fari kal gwanin bansha,awa,nan ma Rabee'a ta Saki bakihar yayi Fakin tana lura da yanayinta taso bashi Dariya amma yadake ya balls murfin Mora yafito gabadaya ma,ai karan sukazo sunata kawo gaisuwa gurin oga Arifullah, tasoma amsawa data bayan daya yaxagayo ya babude mata kofa Malama fito ko sai Uncle din yaxo xakifito min a mota ? Baba Halima tai Dariya kai Angina bats fadaba fa,tasoma kwasan kayan yayi cikin gidan ta barsu nan ,itakam tacika tai fam taturo bakicike da shagwaba race.....! To bari nahuta anan nagode . Kusa Khaleel dina a addu'a yana zazzabi Allah yabashi lfy🙏. Maman Khleel Dinkuce✍. NIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 NA Rabee'at Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 75&76 Itakam tacika tai fam taturo baki cike da shagwaba tace kai dan Allah Yaya nifa bance ba ,ina ruwana da shi haba dan Allah mai yasa daga tanbaya,sai kuma ga hawaye sharrrr! Yadubeta cike da damuwa ya lumshe ido bai San ganin wannan hawayen gashi da alama ita ruwa ruwa ce bawuyar kuka ga shagwaba,wanda yake kara masa wutar Santa ,shigaskiya yanason mace mai shagwaba ,yabude a hankali sukai ido hudu,idanunta nata faman xubda ruwa harcikin ransa baiso yaga tana cikin damuwa anya hakan da yy mata ya kyauta ai ita batasan bikin da xuciyar sa takeyiba,yayi Murmishi cike da Muryar lallashi yace am so sorry Rabee'a tsokanan ki fa nake shine kika dau abin da xafi haka ,to share hawanki kinji kanwata ,yakarasa maganar tare da yimata wani kallon in bake ba! Taso tagane yaren sai takauda kanta daga kallon shi tace ya wuce ,to yaushe xaka mai da ni gd ? Gabansa ya fadi jin ta ambaci gdn su,Sam shi mantawa ma yake xasu rabu gani yake taxo gdn su kenan su xauna suyi ta hira yana kallon kyakkyawan fuskarta,yayi Murmishi yace kingaji damu ko muna muxguna maki ko to kiyi hakuri xanfadama Mami yadda kikace dan ita tace nakwo ki nan wajenta kikara warwarewa kamin ta maidaki gaban iyayenki amma in yau kikace xaki gidan Ku kofa a bude take in munshiga ciki kifada mata kingaji da mu sabida mutakuraki da mugayen halayyarmu. Da sauri tajuyo tana xare ido takafe sa da su takasa magana ,yakara hada rai yace ya da kallo,ko karya namaki? Sai a lokacin ne ta samu bakin magana tace nifa bance ba karka hadani da Mami ,to karya nama ki ,ko cinyeki xamuyi ance baxaki koma gurin su Mama tunda ni nasan baxamu taba yimaki abinda kikeso...! Tai saurin sa masa hannu abaki tana girgixa kai ,tana kuka tana fadin kadai na fadin haka Yaya Arifullah kai da Mami da Dady kunxama wani bangare na jikina kuntai makeni kunmin abinda iyayena ko sune abinda xasumin kenan wato kula Mami uwace garen ta nunawa har abada ,takara sa fada tare da fadawa saman faffadan kirjinsatana Kuka,Ya lumshe ido ya bude ahankali jin na shanunta sun gegeshi yadubeni yayi Murmishi yace kai Maman Khaleel kinfiye tsurku harcikin motan ma sai kin leko dau kan rahoto. Nima Murmishi nai nace ya xa ai,masoya nacan suna jira, shiyasa yace to shikenan. Yakara jawota jikinsa yana rarrashi ya goge mata hawaye da fari kar din hankacif yace to naji yishiru kinji kanwata,yadagota suka dubi juna na second 2 kamin sukai Murmishi yace yace yauwa kanwata ko kefa Rabee'a ta. Ta sunne kai jin sunan ta take kamar yafi kowa iya kiran sunan kamar yayi ta kira,tare suka fito tana dan dingishi jinsa yake kamar yaciro ciwon yadawo da shi jikinsa saboda tsabar tausayi,har suka isa Falon Mami inda suka samu Falon cike yake ,kowa aransa fadi yake gaskiya Sundance da juna sai kace wasu masoya Mami kam a ranta tace ya Allah kabawa Son yarinyar nan a matsayin matar Aure. Sallamar su ta katse masu tunanin da suke Mami ta mike ta tarbi Diyarta fadi take sannu kinji diyar Mami itakam sai kunya ta kamata sai faman Murmishi take tana fadin yauwa Mami har suka karaso kan kujerar da Mami take xaune suka xauna cike da girmamawa Rabee'a ta gaida Mami ,kamin suka gai sa da sauran nama,ar da ke falon. Da dare suna xaune anata hira Rabee'a kam nata tunanin iyayenta ,ko a wani hali suke yanxu oho ,gashi ita tana cikin koshin lfy da jin dadi domin komi sai dai amata Mami tahana komi ita kam babu abinda xatace ma wannan Family sai godiya sallamar Uncle Yusuf mukaji abakin Kofar Falon ,nadago kai na ahankali na amsa masa dayake falon bakowa sai ni kadai Mami tana sama wajen Dady Fatima kuka tashiga daki yanxu dama Fadila bata nan tana gdn Aunty Hafsat,sai faman washe baki yake kamar gonar auduga yakaraso kamar me rada yace yanajin gidan shiru ne ko basunanne? Nakara gyara xama nai Murmishi nace "sannu da xuwa Uncle Mami yanxu ta hau sama Fati kuma yanxu xata dawo tashiga dakine ,ya karaso ya xauna a kujerar da ke fuskantar ta yana dubanta ya amsa ta sannun da tamasa ,yace yajikin naki,kai alhamdulillah naji sauki sosai Uncle, to Masha Allah Allah ya sa kaffarane, Ameen Uncle nagode Allah yasa ka da Alkhairi, dai daibabinda Arifullah yaji kenan to me yabata take ta faman godiya? Ransa yabaci da ya hango Uncle Yusuf yana mata wani kallo xuciyar sa na harbawa ,yaxama dole yayi gaggawar mayar da ita gidansu sannan ya bayyana mata muradinsa gareta,juyawa yayi dan baxai iya jure ganinsu tare ba,koda Yakima da ki yanakwance ne amma ruhinsa na gurinta karfa yafada mata yana sonta ,inko ya fada ta amince to ya xayyi da soyayyarta da yadade da ita cikin xuciyarta tun bai Santa har Allah ya hadasu ta wannan sandain,aranan dai dakyar ya runtsa ,washegari ,da misalin Karfe tara nasafe Arifullah xaune yake yanata xanen wani aiki da akabashi ,yakasa fitowa ko karyawa baiba Mami ta aiko Fatima kan taduba masa Moran Yayan ta inyana nan ,tako koma tace duk motocinsa suna nan bai fitaba ,waya tadaga takirasa Ya dubi wayan yayi Murmishi Mami kenan,yadagavwayan da slm. Mami tai ajiyar xuciya Son lfy bakaxo anyi break da kai ba ? Tan bayan taxo masa a baxata ,yayi shiru shikuma a gaskiya ba wani Abu yahanasa xuwa ba illa ganin Rabee'a kansa shi yarasa nutsuwarsa gashi ita na tashi take ba ta Uncle Yusuf take dan da alama tana sonshi tunda har gashi babu ko kunya ta tanbayesa shi ,jiya ,Son kanajina in ji Mami. Mami na lafiya lau ina kan wani aikine wallahi amma nakusan karasawa gani nan xuwa ince dai kun karya Ku? Um min karya amma fa Kanwarka taki sakin jiki da mu kadan taci kila idan taganka kasa ta agaba taci, OK Mami kisa Fatima ta rakota Part dina sannan ahadomin kayan karyawana akawo kinji . Mami tai Dariya to Son gasunan xuwa tace na Baba Halima ta hadama maigidanta ture akaimasa,tai Dariya tare da fadin yanxuwa kuwa ,kamin Mami tadubi Fatima tace kira min Auntyn ki in tashirya,to Mami dakin su ta nifa inda ta samu Rabee'a ta hade cikin wani danyan leshi pink wanda akai masa dinkin sket da Riga.......! To nagode da Addu'arku masoya Khaleel yasamu lfy sosai kuyi hakuri da wannan bayawa. Maman Khaleel Dinkuce✍ NIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 NA Rabee'at Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com DAGA MARUBUCIYAR : HABIBA KISHIYAR ZAMANI AND NOW👇 NIKE DA GASKIYA Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 78 & 79 Dinkin ya amsheta sosai duk Arifullah ne ya dinko mata su tun kwanciyarta a Asibiti bata taba sa kayanba sai yau ,Fatima ta dubeta kai sis kayan sun amsheki kamar Yaya ya gwadaki. Rabee'a tacika da mamakin furucin Fati ,Tace kina nufin ba Mami bace ta kai din kunan, a,a Yaya Arif ya kai da kansa akwati daya ya kawo a dinke gaba daya yaba Mami yace akai maki Asibibiti,cab lalle wannan bawan Allah mai xan cemasa ,tayi wani Murmishi ,Arifullah dai yakara samun maxauni a xuciyar Rabee'a tare suka nufo falo jikinta ruf da hijab din sallah ,Mami aranta tace lalle Rabee'a tacika ya' diyar kuma da kowani mahaluki xai so hada iri da ita, tai Murmishi tace ina kuma xaki da hijab ? Rabee'a ta sunkuyar da kai tace Sister Fatima ce tace wai kince Yaya na nemana amma bayan nan ba inda xani. Mami dama ta tanbayane kawai taji tabakinta,tace to shikenan,Fatima tadubeta tace Mami nace kar tasa amma tace wai bai kamata Wanda ba muharraminka ba yadunga ganin jikinka . Mami taji wani dadi har cikin ranta ta dubeta tace hakane Fatima rakata sashinsa kafin yasoma damun mutane da waya. . Murmishi kai nai Muka nufi sa shinsa araina nace ko meye dalilinsa nakirana dakin sa oho.tafiya mukadanyi mai dan nisa kamin muka nufi wani hadadden waje gefe guda kuma anxagaye sa da kujerun roba masu kyau Pink &light popul kalan pent din wajen komi nasa daban ne nidai kai binta nake kamar Rakumi da a kala,lalle Ya Arifullah na daban ne acikin gdn su tadaga waya takirasa cike da girmamawa tace salm Yaya gamu abakin falon ka. Banji me yace ba nadai ga tana ta gyada kai tana Murmish ta aje wayan ta dubeni tace Aunty Rabee'a gashinan xuwa kin san tsarinsa shi ba a masa knock sai dai kikirashi a waya ko flash. Rabee'a tai Murmishi Ya Arifullah dan ka ida tafada axuciyarta amma afili tace shikuma nasa salon kenan tajuya tana dariya nidai baruwa natafi kar yajini dan shirin da muke ya wargaje gashi inason canjin waya ,nai Dariya nace ko to shikenan, ina nan tsaye ina ta karema part dinsa kallo cike da bansha,awa sai kace mace gurin tsaf dashi babu alamun datti ko kadan,Kamshinsa shine ya alamtamin yafito naki ko wai ge sai da naji yace Hello My Baby. Naji wani dummmm akai na My Baby nikuma ni a suwa ,cab ai kafi karfina lalle wannan bai san daga gidan da nafitoba,bacinma ni ai baxan taba auren Mai kudiba gara na auri talaka dan uwana ,In muna da rabon arxiki mayi tare...! Kanwata Rabee'atu ! Ya katse mata tunani ta juyo da sauri suka hada ido yasakar mata wani lallausan Murmishi, ta sauke kanta kasa yace shigomana,ta dago kai a hankali,suka sakarma juna Murmishi ya ware hannayensa tanufesa Sam takasa yimasa Musu takan rasa gane kanta indai yana kusa da ita,ya bude mata ya bata waje tashiga yaturo kofa,tajuyo da sauri yadaga mata gira alamar ya akai da ido ta basa amsar bakomi tsarki ya tabbata ga Allah lalle inda abin yake yana nan,komin na falon pink&popul ne falon ya hadu matuka yana gaba ina binsa abaya har muka isa kan Dining, yaja min kujera yace oya bismillah xauna ,nai Murmishi xaniyi magana yadoran hannunsa kan labbaina yakara nunan kujerar ,na xauna shima ya xauna kusa dani ya dubeni yaxuba tagumi kamar wani maraya,abin yaso yabata Dariya tadubesa cike da kulawa tace Yaya antashi lfy ,ya karya wuya lfy ba lau ba. Ta xaro ido kai Yaya me ke damunka ? Kamar yace mata kece ,sai kuma ya waske yace aiki mana da kuma kasala ga yunwa,ta xaro harshe tana kadawa kai to ba ga abincin nan ba, kaci mana, yakara karya wuya yace um gashi nan narasa mai xubamin Mami ke samin abinci amma yau nakasa xuwa part dinsu dan nai Break, saboda nan dina ,yanuna mata xuciyar sa ,tadafe kirji xuciya kuma Yaya ,yagyada kai to mai Yayi xafibhaka,kadunga cire da muwa ko kuma kadunga ragema kanka aiki kaji Yaya . To Rabee'a tayaya xan dai na tunani alhalin tunanin yaxama dole,kedai kawai ai sha,ani ya lumshe ido yashafi cikin sa Allah sariki Mami na dayanxu kinban abinci ko abakine ,tai Dariya kamar wani yaro,yadaga gira eh mana yarone ni a wajenta,mana,gaskiya yakamata nasamo Abokiyar rayuwa wadda xata rage ma Mami dawainiyata,tai Murmishi da nafi kowa Murna Yaya dan ko xanxo bikin ka nasan lokacin nakoma gd. Gabansa yafadi kardai ace yarinyar nan ba tasona,cikinsa yaba da kuuuuuu! Nadubesa to Yaya kaci mana naji cikinka na kara karfa wani ciwon ya sameka ,ya dubeta aransa yace kamar da gaske ,sai kuma yasoma kokawa da kula,tai Dariya gaskiya Yaya Mami tashagwavaka yanxu kularma bakasan yadda ake budewaba,yatsaya kamar wani sakarai yana kallon ta cike da wani mahaukacin sonta,tace to bari na samaka cire hannun ,dama abinda yake son ji kenan,yakoma ya harde hannaye ,cike da kwarewa tasoma goge flet din da dan karamin towel tabude kulan tasoma samasa sinasir kamin ta bude miyar wadda akayita da ganyyen Ogun taji agushi da kaji miyar tai kyau sosai gawani kamshi na tashi na musan man,abin yaba Rabee'a mamaki da yaushe aka masa sinasir,dan su bada ita sukai Break ba,gashi abincin da take so,bayan ta xuba tadubesa tace Yaya naga flas din biyu ne, yace um duba,taduba taga kunun danyan shinkafa ne sai kuma na lifton yace samin Mutumina ,tadubesa wanne kenan ,yayi Murmishi Kunun shin kafa ,aranta tace kai duk abinda nake so shima yanaso ,tai Murmishi, taxuba masa ta mika mai yace sannu da kokari nagode da kulawa,itama Murmishi tai tace kai Yaya me nama ,har ya daga cup din xai kai baki suka kalli juna cike da burgewa tace komi nasa mekyaune ,tare suka sakarma juna Murmishi yace kefa dan Mami tace baki son cin komi ,dan haka xuba abinda kikeso ki karya xamuyi waya magana me muhimmanci,kai Yaya nafaci ,yabata rai inbaki ci to tattara nima nakoshi xanyini banci komiba kuma duk abinda yasameni to kece sila,nikuma? Um ke ! Gaskiya yacika rigima kamar wani yaro,ita batasan xancen yafitiba sai ji tai yace dama aini Yaron Mamine dan haka indai kina son Mami kartai fushi dake to bismillah. Badan ranta yasoba ta tsiyayi kunu kadan taxuba madara tasa cokalitana juyawa takasa sha nauyinsa take sosai, OK bari na mike naje na kwanta,tai saurin rike masa riga yi hakuri zauna zansha.yadawo ya xauna tasoma sha agankali shima yasoma ci cike da wani nishadi yake karyawa yana ta Satan kallonsa yaga ko xataci sunasir din amma yaga ko alama batadaniyya yaturo mata turen gaba oya maxa kici inba haka ba nakai ki kara gurin Dady.......! Maman Khaleel Dinkuce✍ NIKE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 NA Rabee'at Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 80&81 Oyo xokici ko in hadaki da Dady .. Tai saurin xaro tare da fadin Dady kuma Yaya ? Yadaga mata gira alamar "eh " kuma kinsan komi nafa da dai dai ne ,aranta tace tabbas nagani ai ,mai kikace ,yafada tare da miko mata kunnensa ,tai Murmishi tare da girguxa kanta la Yaya bance komiba ,OK bismillah yakara turo mata plet din gabanta maxa kici kinji kanwata ki gama mu tsara yadda xan maidaki gaban su Mama,ai tuni ta tsunduma hannu cike da jin dadi an ambaci sunan Mama, lomar farko da tai taji wani dadi ya xiyarceta ta lumshe ido tabude ahankali suka hada ido sukar a Sakar ma juna wani Murmishi, har suka gama gaskiya Yaya ya tai maketa dan ko dama tana son sinsir da kunun Shinkafa taci ba lai fi ,kamin tadube sa Masha Allah Yayana nakoshi sosai,anya yau xan iya tashi ,yayi wani Murmishi bagani ba sai in daga ki ai,ta sunkuyar da kai kas,tana Dariya , Nima yau sosai nakoshi kanwata ya mike yadubeni muje falo na Mu tattauna yau inason sanin Dalilin baro warki gida,ai nan da nan taji idanuwanta sun soma taruwa da ruwan hawaye,yajuya yasoma tafiya bai ko waiwayetaba dan sarai yagane metakeson yi itakuma haka Allah ya yita kuka bai mata wuya ,dataga ya tafi dole ta mike jiki ba lakkka tanufi falon ta xauna kujerar da ke kallon nasa ta juyar da kai gefe yy Murmishi, yadubeta hijab din ya amsheta sosai da alama ma kamar kuka take to metake tunawa ne yake sata kuka? Itakam Sam batason tuna Usman da mahaifinsa bare harkuma tabada labarin sudomin abune mai ban takaici,yanisa yace Rabee'a yakamata ki mai da komi ba komi ba yau kusan watanki biyu rabonki da gida tunda Alhamdulillah jikinki yayi kyau kinji sauki yakamata ki koma gida nasan duk inda iyayenki suke suna cikin tashin hankali,ki daure kifadmin meyafitodake gida? Tashare hawayenta tabbas yadace nafa da masa kadan daga cikin tarihin rayuwata,ta juyo tadubeshi tadaga yasakarmata Murmishi na karfafa mata gwiwa,tashare hawayenta dafarkodai kamar yadda nafa da maku sunana Rabee'a M Kabir dalilin da ya fito dani gd shine ..! Nan fa takwashe komi tafada masa tundaga farko harxuwa inda ya bigeta ,takarasa bashi labarin kamar sannan abin yake faruwa,cike da tausayawa yace yanxu ina Usman din kuma a ina anguwarsu take? Ta kara share hawayenta tace yace shi dan Malali ne kuma ma Alhaji dama yace shima dan canne,mutum daya ne yasan gidansa wato abokinsa dake bayan layin mu, yanisa idonsa yy ja ya tausaya mata sosai yashiga lallashinta,dakyar ya mu tai shiru ki kwantar da hankalinki insha Allah xanbinciko in da suke kuma daga kanki dukkan su baxasu kara yima wata ya'ba,tace to nagode. Bayan kwana 2 da yin xancen su Arifullah yabaxa bincike tare da sa kudi masu tsoka akan duk Wanda yaga Usman yasoma sanar da shi sai dai abin haushi bai da hoton sa dan Rabee'a wayanta tunranda Arifullah yabigeta aka dauke shiyasa tarasa komi nata,dakansa yasanar ma iyayensa abinda yasamu Rabee'a Mami da Dady sun tausaya mata sosai,Rabee'a kam takarasa min maxauni a xuciyar sabbin iyayentada kuma Yayanta ,gashi sun shku sosai ko da yaushe Indai yana gd suna tare. Yau Rabee'a tacika da farinciki yau xatta taga iyayenta tashirya cikin wata bakar doguwar riga ta yane kanta da gyalenta tai kyau ainun kamar ka sureta ka gudu tafito tana taku dai dai abin gwanin bansha,awa Dady da Mami sun mata kyauta ta bajinta da xata shiga mota idonta yacika taf da hawaye saboda Hausawa nacewa sabo tirken wawa domin gaskiya sun mata komi a rayuwa sun nunamata kauna kamar su suka haifetayarufe Motar Fatima taxagaya ta shiga baya shima ya xauna a maxauninsa ya tada mota suka dauki hanyar tudun wada ,gabadaya taga anguwar ta canxamata ,tana ta nuna masa hanya har suka iso layinsu Wanda alokacin kuma komi yadawo mata sabo fil.ya karya kwana ya shiga layin nan fa ido yakoma kan motan Arifullah ana tunanin to kuma wannan waye kuma gdn wa xashi,bai tsaya ko ina ba sai kofar gdn su Rabee'a gidan ba laifi an sumuncesa da sumunti gdane nadai rufin asiri yatausaya mata Ashe da gaske take lallasu na bukatar temako dai dai lokacin da yy parking kuma dai dai lokacin da Yaya Saifu ya fito daga cikin gdn ya rame sosai cike da hanxari takai hannu xata bude kofar motan cikin kuka Yaya Saif yadanna remot din motar tabude tafita da gudu tana fadin Yaya Saif tafada jikinsa cikin matsanan cin kuka mai ban tausayi,shikam yakasa ko Motsi yana ta Murmishi mara misaltuwa yaukam addu'ar su Allah ya karba yarugumeta tsam saiga hawaye sun xubo a kyakkyawar fuskarsa cike da tausayi suke kallonsu Fatima kam mai rauni tuni itama tasoma taya Auntyn ta kuka gashi sun burgeta nan fa layi yasoma cika ana fadin ga Rabee'a ga Rabee'a ai tuni Mama ta fito cike da hawaye a idonta Rabee'a tasaki Yaya Sai takoma jikin Mama tana kuka tana fadin Mama ina Baba na,tashare hawaye Yaya Saif ya juyo ya kalleta cikin Murmishi yace kanwata wadancen fa naga kamar kin manta da su dan kinganmu ko tai Dariya tace kai Yaya tajuya da sauri tanufi su Arifullah Wanda suma suna ta tayasu alhini aransa yace tabbas Usman kaima sai ka dan dani iron yadda sukaji aransu,da Murmishi ta iso gabansu ta rikema Fatima hannau tace sorry my Sis mushiga cikin gdn mu ta dubi Yaya Arif tace Yaya mushiga gdn mu dan Allah dai DA kuka lokacin Yaya Saifu yakaraso cike da fara,a ya mikama Arifullah hannu,cike da annushuwa sukai musabaha tare suka shiga gidan inda suka samu Baba xaune akan ta barma tana ta kuka,nan fa Rabee'a hankali yakara tashi ,tanufesa tana ta kuka da kyar akasamu sukai shiru ya rike mata hannu kam kamar wani xai kwace masa ita.... Su Mlm Kabiru anga aya da ayoyi🤣🤣🤣🤣🤣🤣. Kuyi hakuri da wannan kinji insha Allah anjima xan ciga ba naso nagama littafin nan kamin axumi amma hakan bai samuba saboda wash dalilai amma kuna rains insha Allah Maman khaleel Dinkuce *NIKE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 Na *RABEE'AT MUHAMMAD* ( _MAMAN KHALEEL_) Daga marubuciyar : Habiba Kishiyar zamani And now Nike da gaskiya Godiya ga Allah da yabani ikon da wawowa Dan cigaba da rubuta maku wannan kayatattan littafin naku. Ina godiya ga daukacin masoyana waddanda suka kirani da ma wadanda b asu kira niba ina godiya allah yabar xumunci Amin. Wannan page din nakune Besty na Fatima S Rabi'u da Yusuf Nuhu da Mom dina Maryam yar 'mutan Bubare allah ya yasaka da Alkhairi ya bar mu da kaunar man on Allah (s. a. w). Kakata nayi fushi shine ko kinemeni nagode wato Rukayya Ummu inteesar 😏😏. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Page 81&82 Har bakin mota ta ra kosa xuciyarta ba dadi a ranta tace" ina ma tare xamu koma muje in xauna nai ta kallon kyakkyawar fuskar sa wasu hawaye suka cika mata manyan idanunta". Ya dubi kanwarsa wadda take sharce hawaye ya mai da kallonsa ga Rabee'a wadda ya rasa kukan me take shine ya kamata yayi kuka amma yadake saboda jinsa yake kamar baxai iya rayuwa ba babu ita ba, sun saba sosai ga wata shakuwa mai karfi wadda ta shiga tsakanin su . Can wata xuciyar tace masa ka baiyana mata abin da ke ranka tayiwu ita ma tana sonka kar kai sanya, girgixa Kai yayi alamar a, a ya dubeta" K'anwata Meye kuma na kuka? Ta d'ago rinan nun idonta ta dube sa kamar tace" kaine amma sai tawayance da fadin ina godiya da kulawarka gareni nagode Allah yasa ka ma da Alkhairi da Kai da ahalinka gabadaya". Takarasa fada tana kuka. Ya lumshe idonsa ya bude ahankali ya furzar da wani huci mai xafi kamar ya jawota a jikinsa ya lallashe ta yagoge mata wannan hawaye wadanda suke xuba duk digar daya sai yajishi akahon xuciyarsa , Sam shi baya son kukan mace bare kuma na tauraruwar sa, ya motsa labbansa ahankali yace "ya isa haka Kanwata banason kukan kinji". Ya wai ga baya yaga yaya Saif ya na ta kallon kanwarsa Sam hankalinsa bai kan su, murmishi yayi aransa yace tofa ana wata ga wata anxo wajen," yace tsakanin mu ba godiya Rabee'ah da ke da Fatima duk daya ne awajena". Maganar ta mata ciwo ita so take taji yabata wani matsayi aransa amma sai ya dunga dan gan tata da kanwarsa,takara kauda Kai gefe yanxu shikenan munrabu baxakasake da wowa ba? Kal mar da tafito Kenan adan karamin bakinta wadda ba tasan sanda maganar xucinta tafitoba. Yayi Murmishi tare da cije lebansa yace" Rabee'ah! " Kaf duk duniya babu Wanda ya iya kiran sunan tane irinsa tanbayar data ke ma kanta kenan acikin xuciyarta, domin duk sanda xai ambaci sunan ta to takanji wani abu yataso mata, tundaga tsakiyar kanta xuwa kan Babban danyatsanta, kasa juyowa tai saida ya kara fadin"Rabee'ah" yafada cikin wata siga, mai taushi, wadda shikansa baisan ya iyaba. Juyowa tai sukai ido 4 ya sakarmata wani yalwataccen murmishi yace" kina son nadunga xuwa ne? Tasunkuyar da kanta kasa tana wasa da xoben da yabata daxu agidansu tana Dan Murmishi . Ya sunkuyo Shima kamshin daddadan turarensa yadoki hancinta talumshe ido. Yace" Kanwata natan bayeki kinyi shiru ko ba, a bukatar Yayan ne? " Takara rufe fuskarta tace" inasoma na Yaya". Yayi Dariya yace" good nagode nikuma nayi maki alkwari indai inagari to xandan leko sai dai fa karnaxo Baban nan saurayinkin nan da tsoffin samarinki su koreni fa? Yafada da sigar xolaya, "Kai Yaya ka daina banaso kaji nace ma ni yanxu nafa daina soyayya kaji. " Tafada cikin muryar yarta mai Kama da sarewa ga taushi cike da kuma shagwaba. "Kallon Dan karamin bakin ta kawai yake aransa yace Allah Amin". Wayarsa ce takatse masu hanxari ya duba yaga Dad dinsane da hanxari yadaga wayan yace" Hello salamu a laikum". Banji mai Dad din yace ba nadaiji yana fadin " A Dad gamunan ma yanxu muna hanya, ya dube ta yace "eh" wallahi Dad dakyar ma tabarni, sunsani agaba da Ita da Fatima suna ta min kuka. Murmishi naga yayi yace to Dad nagode sai na Kara so. Ya aje wayan yadubeta yace" ya da kallone iye yan'mata? ko karya namaki ne? " Ta juya kanta gefe tana jin kunyar kamata dayayi tana kallonsa komi nasa me kyaune. Yaya Saif ya duba yaga Har ya lallashi kanwarsa ta daina kuka yace "sannu yaya da aiki Kaima kayi kokari da katayani rarrashin". Ya yi Murmishi tare da sosa kai badamuwa yafada tare da juyawa kan kanwarsa wadda tasake tana ta Murmishi basu koma gd ba sai da suga bacewar motar su Arifullah acikin layin kamin suka koma cikin gd xuciyoyinsu cike da farinciki. Haka ma Arifullah da yakulle ido kyakkyawar fuskarsa yake gani yau jinsa yake kamar anmasa bushara da Auren Tauraruwar sa. A 6angaren Rabee'ah kwata kwata yau takasa bacci sai juyi take akatifa takasa bacci tunaninsa take shin yau waxai kai masa abinci, dakyar yau ta iya cin abinci ita daya yasaba mata indai da darene da safe tare suke cin abinci Allah kasaka ma bayinka da aljannarka madaukakiya domin adan xamanda tai da iyayen Arifullah takarance su tsaf mutanene masu karamci da girmama Dan Adam . Kwanci tashi ba wuya awajen Allah yau gashi Rabee'ah tashare wajen sati 2 da da wowa gida Babanta yaji sauki sosai Dan Arifullah yatsaya tsayin daka wajan kula dashi Dan Asibinti mai kyau yakaisa yaga likitoci manya masha Allah yawarware kamar ba shiba. WAI INA LABARIN USMAN NE DA MAHAIFINSA? Usman tunda Rabee'ah ta dauki wanna n dutsan ta rafka masa agoshi ya fadi magashiyyan ......! Danjin yadda labarin xaicigaba sai kubiyoni in mai duka yakaimu gobe. Nagode. Maman Khaleel Dinkuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 NA RABEE'AT MUHAMMAD (MAMAN KHALEEL) Daga marubuciyar : ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Habiba Kishiyar zamani And now👇 Ni ke da gaskiya Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 83&85 Sai faman ihu yake yana neman a gaji, can sai ga wasu bayin Allah suka nufosa Suna fadin "Innalillahi wa inna ilahir raji'un, malam lfy?. Usman kam jin muryar mutane a kusa da shi sai yasoma fadin" Dan Allah karku bari ta tafi ta barni matana ne ita, ku tai makamin kunji? ". Suka juya ba suga kowa ba daya daga cikin mai suna Lamir yace "malam bakowa a nan kaga jikin ka akwai jini kawai ka daure mu tai maka ma kaje koda chamise ne a wanke maka wannan jinin da yake xuba ,kaji? . " Usman Wanda baida wani xabi Wanda ya huce na yabi bayansa saboda gurin yadamesa da wani axaba tabbas yana bukatar tai makon gaggawa, da kyar ya juya suka soma tafiya, basu jima ba a Chamise din suka dawo suka rakosa harwajen dayace masu motarsa tana wajen, sai da suka ga ya shiga motar sannan suka tafi sunamai Allah ya tsare gaba. Yace "Amin nagode " Cike da bakin cikin abin da Rabee'ah ta masa ya tashi motar, wallahi sai na lalata rayuwar ki, sai na wulakan ta ki yafada tare da shafa goshinsa, yawo yayi tayi a gari domin bashida wajen xuwa, yau dan yashiga cikin abokansa yace masu mace tamasa haka ai wannan abin kunyane a garesa yayi tsaki haka yayi ta gararanba a titi, sai dare da yaji wata mahaukaciyar yunwa kamin yashiga wani gurin cin abinci, bai wani ci sosai ba ya biya yakara sa motar bisa kwalta, bai shiga gd ba sai wajan 12:pm koda yakwanta xuciyarsa tagaxa natsuwa a kan yarinya wata xuciyar imani ce tasoma shigarsa yasoma tunanin abinda yafaru da rana tas komi yadawoma cikin faifan xuciyarsa, ya shafi gun da tai masa lahani Dan ceton rayuwar ta, tabbas bai kyauta mata ba ,shin ya xasu kwashe da mahaifinsa? shin wani hukunci xai dauka akan sa?. A haka yayi ta saka ya na war wara haryasamo ma kansa mafita, kamun barawon nan yayi nasarar kamasa wato Bacci, karfe hudu dai dai ya farka ya soma hada kayansa da niyyar barin gdn na d'an wani lokaci kamin yadawo dan baisan ya rigimar xata kasanceba shidai burinsa ya cika na hana Maifinsa Aure, kuma Allah ya sa hakan shine sanadin shiryiwarsa da yayi hakuri ya xauna da Mahaifiyarsa, yana gamawa yadauki akwatinsa ya jefa a Mota yadauki hanya sai Jos, can dangin Mahaifiyarsa suke, ko da ya isa can suka cika da murnan ganinsa sai dai kuma ganinsa da katon bandej ya sa su shiga wani hali, nan fa suka hau tan bayarsa a bunda ya same sa, shi kam sai fadi yake wallah jiya ne na dan sami hatsari amma abin ya xo da sauki. Nan fa a ka shiga ja janta masa yacigaba da jinyar jikinsa har ya warke. Shikam Alhaji Dalladi koda ya fito da Asuba xai tafi masallaci yaga Motar Usman ya haskata yaga gaban motar tayi wani kalan buguwa, kallon wajen yayi dai dai da bugawar xuciyar sa kardai yaron nan hatsari yayi?. A gurguje ya soma tafiya dan har anshiga masallaci yana nan yana tunanin halin d'an yau wai d'an da ya Haifa shine a bokin takarar sa, shine xaija womasa abin kunya, lalle idan yaga Usman tabbas xai gane kuren sa, a binda yake nanatawa kenan bayan ya dawo masallaci ko da shigarsa gidan d'akin Usman ya nufa ya hau buga kofar da karfi yana kiran sunan sa cikin Murya mai kaushi yake fadin"Usman! Usman!! Usman!!!!" Amma shiru ba amsa ihun maganarsa yafito da Hajiya Maryam da hanxari jikinta na rawa yau tabbas tasan yau a kwai bala'i ya Allah ka yayyafa ma fitinan nan ruwan sanyi ya Allah kasa karya ma yaron nan lahani dan tasan tabbas daga shi har ita basuda mafita akan kome ke tsaka nin sa da danta dan tunjiya yake juyi a gado ya na ta faman tsuki, da yake tasan halin yan'kayanta sai bata tan ka ba, tabbas ita tasan akwai matsala. Ta nufesa da hanxari tare da fad'in "Alhaji lafiya? " Ya juyo a fusace yace ba dole kifadi haka to burinki ya cika kinsa d'anki yaje yawargaza min Aure wallahi kice masa ya fito masu da yarinyar su karya lalata mata rayuwa, ai jin ya ambaci sunan yarinya tasoma kacaniya da kofa da karfi sai dai a binda ya bata mamaki kofar a bude take da hanxari ta kutsa kanta cikin dakin, Shima dayaga bashida xabi sai ya bi bayanta yana huci fadi yake" wallahi Usman kaci Amanata baxan ya fe makaba ". Kaf dakin Haj. Maryam taduba bayanan gashi ya hargitsa dakin taduba wajen jerin akwatunan sa ba daya wannan shike alamta mata da Usman baya gidan, gabanta ya fadi to ina yaron nan yaje?. "Oho" inji Alhaji Dalladi, yanda taga yayi sai abin ya so bata Dariya amma ta dake tace "haba Alhaji ya xakafadi haka? ". "An nace an fad'a Maryam kinaganin abun, Yaron nan ya rusamin Rayuwa yarusamin farin cikina da yanxu gobe war haka I na tare da Amaryata nagama tanadi gashi nasoma shan maganin karfin maxa gashi yaxo ya rusamin lissafi". "Ta danyi murmishi tajuyar da kanta gefe tace ba ganiba Alhajina?" "Ya wani jawota garesa oho dama hada baki kukai yaje yakashe masu yarinya? Haba ko ince Maryam ashe kinsan inda Usman yake da shi da yarinyar nan wallahi idan iyayen yarinyar nan suka ce mun yarinyar su wani abu yasameta to akul dinku ke da danki wallahi baruwana kinji nafadamaki iyakar GASKIYA dan motar da yafita da ita gata can yayi hatsari da ita kai yaron nan yajamin bala'i". Hajiya Maryam wadda jikinta yasoma yin sanyi dataji abinda mijinta yace da bata damuba darasa Auren amma jin ya ambaci hatsari yasata da wowa haiyacinta karfa ace yarinyar Mutuwa tayi shine yagudu ya barsu cikin tashin hankali, nanfa tashiga tashin hankali mara misaltuwa takoma dakinta tasoma neman layinsa amma akashe, haka tai ta gwada number amma amma sai ace mata wayan akashe take. Takira duk wasu yan'uwa amma magana dayace bai xoba dataji haka sai tace to shikenan hala yana hanya dan yace xaixone ya dubaku, Alhaji Dalladi kuwa yakasa tsaye yakasa xaune dayaji karar waya sai gabansa ya fadi yadagoda sauri yadubi kiran saiyaga abokan kasuwanci ne, wasu kuma abokansa ne masuson suji meke tafiya akan Aurensa Wanda yasan koyasha giya wannan Auren ba shi, yana cikin tunanin ne sai ga kiran Abokinsa Wanda yamasa hanyar neman Auren, ya runtsa ido yace Allah kafitar dani daga cikin kangin da yaron nan yasani, yadaga tare da fadin"Hello" "Alhaji muna kofar gidan ka, kafito yanxu kagayamasu inda yarinyar su kuka kaita dan wallahi danasan haka xakamin da ban ma hanyaba inji malam Musa. "Alhaji Dalladi duk rashin mutuncinsa yana tsoran hukuma amma sai wata xuciyar tace meye anfanin kudi? Ai kawai kacema mai gadi ace masu bakanan, ko kakira Maryam kasan tana da tausayi baxataso acima mutunciba, tabbas gaskiya ne. Yafita yasamu Maryam ta hada kai da gwiwa yace kinganiko kinga abinda yaronki yajamana ko!!!. Danjin cigaban labarin sai kubiyaoni gobe in mai duka Allah ya kai mu. Daga Yar'uwar ku: Maman khaleel✍️ *NI KE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖💖 *Na *Rabee'art Muhammad* *( Maman Khaleel )* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Daga marubuciyar :* *Habiba* *Kishiyar zamani* *And now 👇* *Ni ke da gaskiya* *Dedicated to : Yusuf Nuhu* *Special gift to : Ibrahim Aliyu bros* *Dasunan Allah mai rahma mai jin kai.* *Page 86 &87* ___"Kin dai ga a binda d'anki ya jawomana ko¿. "ya gudu da yarinyar Mutane ,yanzu meye mafita¿, ga iyayen yarinyar nan a waje. " Hajiya Maryam ta numfasa cike da takaicin maigidan nata domin duk abinda ya faru shi yaja shine ai mai budurwar Zuciya ai gashinan takai sa da dana sani. shin waima Alhaji ya akai kuka hada Soyayya kai da danka?. " Itama ta ai Ka masa da ta_ta tambayar, ba tare data amsa masa ta shi tambayar ba. Wani takaicine ya turnike sa a ransa yace lalle Maryam yau harni ta ke fada ma irin wannan maganar¿. bahalin faɗa ko k'orafi ko challenge kawai ki taimakamin yanxu da wata shawara. Yanzu inje ko ke zaki?. Ta dubesa yaso bata dariya dan ya tsorata ainun, nan da nan sai tausayinsa ya kamata. Kunsan tausayi na Miji da Mata, sai kuma take ganin laifin dan nasu akan abinda ya ai kata bai kyauta ba, tace "Alhaji kai ya kamata kaje bakomi insha Allah, Allah zai bayyanasu kai masu bayani yaronka Shima bai dawo ba kaji Alhajina". Ya nisa to Maryama nagode. haka yafita jikinsa ba kwari tare da bakin cikin sanin Rabee'a wadda tazo ta war gaza masu zaman lafiyan gida, a hankali ya bud'e get din Y'an sanda yagani Mota guda tare da Yaya Saif da Malam Musa Wanda sai zare ido yake, 'Yan sanda 2 suka fito hannun su d'auke da ankwa suka sa masa suka tasa keyarsa ba ko musu sai station. "Mai gadin gidan yanufi falo da gudu ya na fad'in Hajiya sun tafi da Alhaji". Da sauri ta miƙe tare da dafe kirji cike da razana tace" su wanene suka tafi dashi Garba?. nan dai Garba ya mata bayanin yadda komi ya faru . Kwanansa daya kamin aka gano station d'in da yake. Tambayar duniya an masa, amma amsa daya ce bai san inda suke ba, Alhaji Dalladi ya rame sosai dan ma Baba yace kar a dake sa, binciken duniya anyi ma Umar ba a gansa ba, Hajiya Maryam ce kadai tasan in da ya ke i ta ma ta hanyar Y'an gidan su, amma tai shiru bata gaya ma kowa ba, har ranan da Alhaji ya fito. Shima bata gaya masa ba dan gudun ɓacin rai, tunda ita dai ya sanar da ita duk yadda Abun ya faru sai dai ya 'boye mata k'udirin sa na ya lalata Rayuwar Rabee'ah. Wannan kenan ************* Arifullah kwance ya ke yayi ruf da ciki a ma ke_ken gadon sa wanda yaji shin fida ta alfarma. tuna ni ya ke shin ta ina zai soma ne¿ tabbas yana sonta, ya shafi kyakkyawar fuskarta wadda ta ke manne a jikin screen din wayarsa. sanda ya dauketa ran da xata koma gida tana Murmishi, sake shafa Hoton yayi , ina sonki Rabee'atu Ya Allah ka Mallaka min Rabee'ah tazamo Uwa ga yarana, Murmishi yayi mai tsada tare kai ma Hoton wani kiss 💋 mai kyau ya lumshe ido ina ma mafarkin sa ya zama gaskiya? Ina ma ya bud'e idonsa yagan ta kusa da shi? Ka kira ta mana kaji Muryar ta ko kaji sanyin zuciyar ka ya duba a gogon wayar sa yayi 11.50 pm anya batai bacci ba¿ tanbayar daya yiwa kansa kenan ba mai bashi amsa, kamin daga bi sa ni naga ya Matsa kira, kamar a mafarki taji k'arar wayar ta cike da tsoro ta farka bakinta d'auke da addu'a, tasoma motsa Hannunta ta kai in da tasa caji a gefen katifar ta Yar'sale 😄 wani Murmishi naga tasaki mai sauti tare da sauke wata nan nau yan a jiyar zuciya ta soma hada kalamanta Masu taushi kamin naji tace.....! *To masu karatu kuyi hakuri da wannan na barku lfy daga y'ar uwar ku.* Maman Khaleel ✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad ( Maman Khaleel ) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 88 &89 Wani Murmishi naga tasaki mai sauti tare da sauke wata nan nau yan a jiyar zuciya ta soma hada kalamanta Masu taushi kamin naji tace "Assalamu a laikum Yayana" Lumshe idonsa yayi saboda Muryar da tai amfani da ita tashige sa sosai bawani sanyi da ya ziyarci zuciyarsa. "Hello Yaya kanajina? ". Jinmuryar ta yasa shi da wowa daga shaukin da ya shiga, Yayi wani Murmishi mai sauti, kamin Yace "ina jinki K'anwata ya kike ya su Mama? " "Lafiya lau Yaya,ina yini ya aikin da Mummy da Daddy? ". "Yayi Murmishi Kinyi kewarsu kenan K'anwata? ". "Eh mana Yaya da tunanin su Bacci ya daukeni Yaya nayi kewar Mumy sosai domin duk Wanda ya xauna da Mumy to tabbas ta shiga rai saboda kyawawan halayenta Yaya nayi kewarta sosaia". Yace "Muma munyi kewarki sosai haka sukaita hira cike da farinciki da shaukin kauna, kamin sukai sallama, kowannan su xuciyarsa kal dan farin ciki, washe gari da safe ta tashi cike da wani kuxari aiki kawai take tana hasaso kyakkyawar fuskarsa wadda kullum take cikin annuri, tabbas dole Saudat ta rikice domin gaskiya shidin na da banne gashi da shiga rai ba kamar yadda ta xataba a baya, Murmishi kawai take wadda ita kanta batasan sanda take yinsa ba, Mama wadda tunda tafito take ta lurada yanayin Rabee'ah Ko mai yasata cikin farin ciki oho?. Rabee'a takoma makarantar Islamiyyarsu inda tacigaba da karatunta Wanda ta mai da hankali sosai tunda acewarta ta a jiye Soyayya karatunta xataciga ba har Allah yakawo mata Wanda zai so ta tsakani ga Allah, a yaune kuma tasamu labarin dawowar Malam Hussain a bakin kawarta Aisha, wadda sai faman yaba kyau da kibarsa take tace"kai Rabee'a wallahi Malam yakoma kamar wani Balarabe, kece kawai a ransa har gida fa yazo yake tambaya ta wai kin yi Aure ko, sai nace masa aiko ba a yiba anfasa". Kallon Aisha kawai take tana Murmishi tana ta kallon bakinta wadda take ta xuba kamar Y'ay'an kad'ayar da babu zaki har ta kai aya, kamin ta dubeta tace"Nagode sai dai ni yanxu Aisha Maza tsoro suke bani kuma bayan haka ma Malam Hussain ya manta dani ko kin manta da yanxu yana da Mat, wani xafi taji yataso mata a zuciyar ta sai take ganin ai duk laifinsane komi yafaru da ita shiya jawo dan da yafurta yanasonta da wuri da Alhaji Dalladi bai shigo Rayuwar su ba, wasu hawayene masu xafi suka gangaro mata a kyakkyawar fuskarta wadda ta kasa sanin ko nameye, "Aisha tai saurin fad'in meye kuma na kuka? " Tasoma sa zaratan Hannunta tasoma share hawayen wadda itama batasan dalilinta na yin kukan ba, "Tace bakomi nima ban san kukan nameye ba kawai ni dai naga hawayen ne, "to ya isa haka inji Aisha". Ko da tadawo gida sai tunanin hirar su ta karshe take inda yake cewa Rabee'a xanbarki badan raina yasoba, ina sonki amma yazama dole in barki gashi Iyayena sunmin mata Rabee'art zanbarki badan ina so ba sai dan babu yadda xamuyi ina maki fatan alkhairi a gidan mijinki..! ai baikarasa maganarsa ba nafada cikin gidan mu ina kuka mai cin zuciya, jin abin take kamar yanxu yake faruwa gawani kishinsa yanatasomata Sam baxan yadda da kai ba Malam Hussain karkaxo gareni kaje ka xauna da Matarka, nadaina soyayya, tana cikin wannan tunanin ne taji Muryar wani yaro yana kwala Sallama a cikin soron gidan tare da Fad'in wai Rabee'a tazo inji.........! To Masu karatu ga Malam Hussain ya dawo ga kuma Gwarxo Arifullah shin wa zai dauka acikin gwarazan Rabee'a shin Waye kuma yazo neman Rabee'a? Sai kubiyoni gobe in mai duka ya kai mu gobe. Maman Khaleel D'in kuce👌 Comment and shire NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel ) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Ina kuke masoyan gaskiya ina jinjina maku ina godiya da kulawarku gareni, Masoyan Arifullah sakon gaisuwa gareku ya d'aga maku Babban d'anyatsa👍 😄😄. Wannan Page din nakine Fatima Abdurrahman ina godiya da kaunarkigareni na bibiyar wannan littafi tundaga Farko Allah ya bar kauna mai d'orewa Ameen. Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 90&91 Gabanta ya fara dukan Sakwarar Legas tare da tunanin waye kuma ita dai tasan tunda suka Rabu da Alhaji Dalladi bata karajin anyi sallama da ita ba da sunan anxo zance, Muryar Mama ta tsinkaya tana cewa" kai waye yake neman ta? " "Um wani ne Mama nima bansan shiba yace dai inmasa iso wajenta". Rabee'a dai tana jinsu taga in Yayantane zai kirata ne baitaba yo aikeba, "Rabee'a kixo kije kiga ko waye inji mama Tafada tare da fad'in je kace tana zuwa". Yaron yace "to" Tsaf take jikinta Sam babu k'azanta ta fito talek'a d'akin Mama ta shaida mata fitarta kamin ta nufi soron gidan su zuciyarta a cunkushe Malam Abubakar ne tagani tsaye abakin Baburd'nsa cike da mamaki kwance a fuskarta ta k'arasa, Shikam sai faman washe baki yake, Malam Abubakar Abokin Malam Hussain ne, to meyakawosa? Muryar sace taziyarci kunnuwanta inda yake cewa "Barka da fitowa Tauraruwar taurari, mai rikid'a y'an maza". Yafad'a yana Murmishi. Itama Murmishin yak'e take Wanda iyakarsa la66anta, tace "kai Malam wannan kirari ai sai kasa mutane sukama bina da idanuuwa kamin sukawon hari". Dariya yayi mai sauti yace" tab Rabee'atu dama haka kika iya zance?". Tai Murmish "tace Malam munyini lafiya ya makaranta da iyalin? " Tafada tare da kawar da nasa batun, domin takosa taji tatsuniyar da yazo mata da ita. "Duk suna lafiya suna gaidaki". "Ina godiya nima Malam". Shurune ya ratsa wajen nawajen sakon goma kamin yakatse shirun da fad'in "yauwa Rabi nasan dai kinji labarin dawowar Abokina ko? ". Tai kamar bataganeba tace "Malam wane kenan?". Duk da yasan tagane nufinsa amma sai kuma tawaske da yimasa wannan tanbaya, Murmishi yayi yace "nasan Kinsan waye Amma Bari nakara tuna maki Malam Hussain nake nufi nine wakilinsa Inda nazo na ari bakinsa nacimasa albasa, wajen yada da, awar Soyayyarsa kamin yaxo gareki, Kinsan dai irin yadda yake sonki basai nakara fad'a ba mudai muna K'ara miko maki k'ok'on bararmu, ko da wani ma asashi a gefe Domin mune kan gaba, yafada yana Murmishi". Wani irin hawaye ne suka xubomata tabbas da taso Malam Hussain amma yanxu batasan me yasa take jin haushinsa ba musan man ma matarsa wadda nasan yanxu suna sonjunan su sosai yana nufin zai raba masu sonne gida biyu sannan bakullum zata dunk'a ganinsa ba sai bayan Kwana 2 ta6 yanzu yadda gidan Malam Sallau haka zamuyi muyita fada kamar yadda Indo tafasama Habiba baki da muciyar tuwo, kema haka matarsa zata biyoki tadaki banxa, duk wadan nan tunanin tanayine a zuciyarta. "Lafiya Rabee'atu Mekuma ya faru? " kalmar dataratsa tsakiyar kwakwalwarta kenan, batasan sanda tace kuma Malam yana son Matar sa, nidai na hakura nabarmata shi, nima Allah ya bani mijina Wanda zamu zauna dagani sai shi, Tafada cikin wata irin Murya mai taushi gamida shagwaba. " Yagane sarai kishine ke addabarta amma sai yadubeta yace to share hawayen kinji wallahi ni shaidane akan irin Sonda yake maki kuma zaki gani Idan yazo anjima kinji kidaina kuka dan Abokina bazaiji dad'iba idan yaga kina xubar masa da hawayensa masu tsada". Tasoma share hawayen tare da fad'in "Malam ai acikin mu biyun dole yaji yafison wata ko? ". Ya gyad'a kai "Eh hakane amma ke yake so ba itaba kinjiko". Tai wani Murmishi to Malam naji nagode da haka sukai sallama yamika mata wata Leda, amma fafur tak'i amsa, "tace Malam nagode " Tajuya ta nufi cikin gida cike da farinciki jincewa Malam Hussain dinta yana son ta, dantuni tasama kanta aya da tunanin cewa Arifullah yana son ta duk da cewa Arifullah yana cikin wani sashi na musan man acikin xuciyarta, sai dan kawai baxata samesaba sai dai tayi hakuri domin shidin mai tsadane sai su Saudat Y'ay'an manya, ba itaba y'ar talakawaba. "Ka tai makeni karkabari ya yatafidani Yaya! Yaya!!..........!!!!!!. kuyi hakuri da wannan ina godiya. Maman Khaleel nake maku fatan alkhairi muhadu gobe in meduka ya kai mu gobe ✍️. Comments and Shire *NI KE DA GASKIYA* 💖💖💖💖💖💖 NA Rabee'art Muhammad (Maman Khalil) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 92&93 "Ka tai makeni karkabari yatafi dani Yaya! Yaya!! Yayaaaaa!!!! ". "Binsu yake amma ya gaza cinmasu cike da wani kuxari ya ke gudu yana fad'in kai wayeeee? Ka kyaleta Matana ne, shikam sai faman janta yake iya karfinsa bako wai waye bare kuma magana duk yadda ya so yacece ta amma a bu ya faskara, yanaji yana gani wannan mutumin yaja masa Baby, cike da firgici ya farka bakinsa d'auke da addu'ar mummunan mafarki yatofe ko ina na dakin kamin yakara maida kansa gefen damansa ya kwanta amma abin mamaki bacci ya gaza daukarsa daya kulle idonsa ita yake gani cikin hawaye tana miko masa zaratan Hannunta, ya mike ya zauna tare da fad'in ya Allah ka kare mu daga dukkan abinda zai damemu ya Allah katsaremun Rabee'atu na ya sa tazama mallakina ta zamo Uwa ga yarana yafada bayan ya ida Sallah nafila ya shafa kamin yakoma ya kwanta cike da tunaninta". Dawuri yau ya shirya zuciyar sa yau a cunkushe take Sam bata masa dadi yayi kyau ainun cikin shaddarsa galila main ruwan Bula ya dauki hularsa Minister yadora akan sumarsa wadda take samun gyara akai akai ga sajansa Wanda ya kwanta yayi luf- luf a kyakkyawar fuskarsa ya daura wani tsadaddan a gogon sa ya daura asaman tsin-tsiyar hannunsa, Wanda sai faman daukan ido yake yakoma wajen takalmansa ya dauki takalminsa k'irar Italy kalan shaddar yafito sai faman kamshi yake yana taku d'ai d'ai, Arifullah kenan yaro dan kwalisa yaro mai tashe ga kuruciya ga Nera, cewar Mumy wadda take zaune a falo tafada acikin xuciyarta, sai faman Murmish take tare NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel ) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga marubuciyar : HABIBA KISHIYAR ZAMANI AND NOW 👇 NI KE DA GASKIYA Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. page 94&95 Sai faman Murmishi take tare da fad'in" Lale marhabin da D'angidan Daddy,wannan gayunfa kamar zakaje wajan surukar Daddy? " Yasoma shafa k'eyarsa yana d'an Murmishi yakaraso Falon ya xauna kusa da Mahaifiyarsa ya soma gaidata, ta amsa tace "wai Arifullah yaushene zaka kaini gdn su Yarinyata ne wallahi nayi kewarta sosai". tasosa masa inda yake masa k'ai k'ayi ya Murmusa yace to ko muje na ajeki agidan su, Fatima tafito daga d'akinta taji ana fad'in za, a ajeta takaraso cike da d'oki tace "Mami ina zaki? ". Tai Murmishi tace" gidan 'Yata Yaya zai kaini". Cike da farinciki tace" Yaya nima zani dan Allah kaji?". Yayi Murmishi Yace "kai Auta Kinsan ina zata ne?" "Eh" mana nasani wajen Sister Rabee'a mana Mami zataje ko Mamina?. Mami tai Dariya tace "can zamu je kishirya ". "Dama nasanarwa Daddy Kila muje gidan su Rabi asatin nan indai bakada aiki a wannan weekend din". Fatima tai d'aki da gudu tana murnan yau zata ga Rabee'a da kyakkyawan Yayanta shiri take na kece raini tafito cikin wata doguwar Riga Marun wadda taji stone, sai d'aukan ido take, ta yane kanta da gyalenta tafeshe jikinta da turarukanta masu sanyi kamshi, ta d'auki takalminta mai tsini ta fito fes da ita, Mami tadubi yaranta aranta tace Masha Allah lalle Auta ma fa takawo itama. "Mami nayi kyau? Inji Fatima tafada tana juyawa a falon. "Masha Allah kinyi kyau Auta, "yauwa Mamina nagode" Ita kanta Mami tayi kyau cikin atamfarta k'irar Holland mai ruwan dorawa , Wadda akai Mata zanen Kore a jikinta, ta dauki gyale Shima Kore, tasa flat shoe kirar Italy kalan zanan atamfar, gawani kamshi tana fitarwa na Musan man, a mota suka sami Arifullah. A mota hira kawai suke yanajinsu zuciyarsa fes farinciki yabiya wani Babban super makert yayi mata siyayya gamida kayan kwalam kamin yadauki hanyar Tudun Wada, suna shiga cikin layinsu Rabee'a, yayi parking a gefen gidan su , Mami da Fatima suka fito suka nufi cikin gidan Fatima nagaba duk takosa taga Rabee'a. "Assalamu a laikum " Fatima tafad'a acikin soron gidan su Rabee'a, gidan shiru dan Mama Bata nan ta shiga Barka mak'ota, kamar a mafarki tajiyo Muryar Fatima takara kasa kunnenta shin bagizo Muryar Fatima take mataba? Sai da takuma jin Muryarta akoro na biyu, kamin tamike daga dogon tunin da tasava na Arifullah Wanda ko yaushe shine aranta sai dai kuma yamata nisa shi ba tsaran Aurenta bane, Malam Hussain shine dai dai ita, sai kuma ga muryar Fatima wadda ko a ina taji ta zata ganeta, tafito aikuwa da gudu Fatima tanufo Rabee'a tana murnan ganin ta, tarungumeta suna Murnan ganin juna, Mami kam sai faman Murmishi take sun matukar burgeta, Rabee'a ta shiga jinin jikinta tana ma d'anta sha, awar Aurenta domin gaskiya sundace da juna, zataso taga yaran wadan nan taurari guda biyu kowa yana kayan kyau, Rabee'a ga tarviyya ga hakuri da girmama nagaba da ita gaskiya Rabee'a ta cancanci a sota,sai da suka dawo hayyacinsu daga Murnan ganin juna, cike da kunya ta nufi Mami tace sannu da zuwa Mami kushigo, takaisu d'akin Mama ta shinfid'a masu Darduma Suka zauna takawo masu ruwa mai sanyi, Mami takarba ta sha kamin ta gaida Mami, Mami ta amsa tace ina Mamanku? Tayi Murmishi tace" taje bayan mu barka tana hanya yanxu, zata dawo bari nadauko wayana nakirata". Tana cikin neman layin Mama sai gata tana fad'in Aslm. Bak'in takalma tagani nan dai takarasa ta shiga dagani babu tanbaya wannan itace Mahaifiyar Arifullah, nan suka yini suna ta hira Mami da Mama kamar daman sun san juna, misalin karfe biyar dai dai Yaya ya dawo, yakira ni cike da wani farin ciki nad'aga waya tare da fad'in" Assalamu a laikum Yayana .....! Nabarku lafiya. Maman Khaleel Comments and share *NI KE DA GASKIYA.* 💖💖💖💖💖💖💖💖 *Na* *Rabee'art* *Muhammad* *(Maman Khaleel ).* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai.* *Page 96* ___Ya lumshe idanuwansaa ya buɗe su a hankali kullum muryarta kamar sarewa dan dadi shikansa baisan yana da muryar da yayi amfani da itaba wajen faɗan " Amin wa'a laikis sallam ya ma'abociya kyau da Murmushi ya Tauraruwar Zarah mai haskake taurari Rabee'a da fatan kina cikin koshin lfy? ". Wani Murmushi naga Rabee'a tana mai kwantawa a zuciyar masoyi Wanda yake da matuƙar wuyar futa a cikin zuciyar masoyi, tunda take akwai wanda ya iya kiran sunanta cikin Murya mai taushi irin Arifullah, bata gajiya da jin muryar sa, tasauke sanyayyar ajiyar zuciya wadda sai da Arifullah yadauke wayan a kunnensa ya lumshe ido, tace "lafiya Alhamdulillah Yaya Arifullah". "Yau sai ga su Mami ko sunmaku zuwan bazata, Arifullah ya faɗa". Ai kam nagode ma Yaya naji daɗin ganinsu,"Yaya ya Aunty Saudat?". Duk da yagane sarai amma yace" wacece haka?" "Haba Yaya Aunty Saudat fa Budurwarka fa nake nufi, tafaɗa cikin shagwaɓ". "Sam ni banida Budurwa me suna haka ni Budurwata sunan ta metsadane amma ita Sam batasan ina yiba nikaɗe nake kiɗana nake kuma rausayawa tare da rangaji". Tayi Dariya tace "to dama Yaya ka iya rawa¿ tabbbb. Shima Dariyar Yayi yace "um mana banyi rawaba ma sai ranar da Babyna taxo ta amshi Soyayyata tazo gidana wai a ranan hmmmm, kedai bari yanzu kina ina ne? ". tace "ina ɗakina" "Ok " naga yamma nayi kice ma Su Mami sufito mutafi karna rasa jam'in Magariba". "Kai daman kana ƙofar gida?". Yayi Murmishi "yace tuntuni, nasan ko nace kizo ɓatamin rai zakiyi da wannan kunyar taki, shiyasa ma bansanar da ke ba". A ranta tace Yanzunma bazan iyaba, amma tace "haba dai Yaya dane amma yanxu nadaina sai dai ina jin kunyar Mami sosai ta ganmu tare". A binda Rabee'a batasaniba shine Mami tundazu taji komi dan yakirata ya shaida mata yakaraso,yace "ok nagode da har ina shirin cewa gobe zan kawo tawa ziyarar ta musan man a she bazansamu gatan kulani ba, kai Yaya ba fa haka nake nufi ba kazo mana wallahi Yaya nayi kewarka sosai, yaji daɗin kalaminta yace ok nagode. Rabee'a! Mama takira sunan ta, tacigaba da faɗin kifito kuyi Sallama kinshige ɗaki kina ta shewa keka dai a waya. Ta datse wayan tace "to Mama ganinan ta fito cikin jin kunyar Mami wadda tace a,a Mama kibita ahankali, kika sani ko da sirikina take waya?. Ta sunkuyar da kanta ƙasa tana Murmushi, Fatima a zaure take cewa "Rabee'a wai ina Yaya Saif ne naga tunda mukazo bangan saba, Rabee'a tai Murmishi ta dube ta kamar yadda tai mata tambayar cikin raɗa haka itama ta bata amsa da cewa"Yana Kano tunbayan dawowata gida yakoma". Fatima ta rausayar da kai tace" Allah ya temaka". "Ameen". Kai Masha Allah kalmar da tafito daga bakinsa kenan sadda suka jero ita da Fatima sai yake ganin Fatima Mummunace a kan Rabee'ar sa. Har suka Kara so bakin Motar cike da ladabi ya fito ya gaida Mama, Mama ta amsa tare da faɗin "karka ƙara zuwa gidan nan katsaya a waje ai nan gidan kune dan anzama ɗaya". yace" to Mama nagode" Ya faɗa yana Satan kallonta Sam hankalinta bai kansa suna cen suna magana ƙasa ƙasa sai faman Murmishi suke, yamike yace" ya isa haka Fatima suruntun na gida bai isaba?" Sukai ido huɗu da shi yayi mata wani irin kallo maicike da wasu sakwanni masu wuyar faɗa, ta ɗauke idonta daga nasa ta sauke wata ajiyar zuciya wadda sai da su Mami suka dubeta, wata kunyace takara rufe ta da kyar ta soma motsa ɗan ƙaramin bakinta tace "Munyini lafiya ya aiki?. Lafiya kawai yace yana Murmishi yafaɗa Mota yatayar suka shiga sukai Sallama kamin suka dauki hanya sai gida kowannensu xuciyarsa fes, Musan man ma Mami wadda tuni tagano Soyayya tsantsa da kauna a idon Rabee'a da d'an nata. ********* Malam Hussain kam yaji sakon Rabee'a a gun Abokinsa inda yau yacaralle yadauki na gwagwa ansha kyau Sosai Matarsa tadubesa tace "Baban Haneef yau kuma ina zuwa ko dai yau Kanwata tayi kirane?". Malam Hussain a kai wani Murmishi yace "kai Lauratu kina burgeni wallahi shiyasa nake alfahari da ke nasan bazaki juyamin baya ba wajen neman Aurena da Rabee'a ba shiyasa nake Kara baki waje na musan man a zuciyata, a yau zani zance wajen Rabee'a karo na Farko, yafaɗa yaname lumshe idonsa, wani tuk'uk'in kishine yataso mata ak'ahon zuciyarta, a gabanta yake kiran sunan wata duk da dama indai tana son hira da shi tai tsaho to ta ambaci Rabee'a, wannan wata Kalan Rabee'a ce wadda ta sace min zuciyar mini?". Lauratu meye kuma? Muryasa kenan wadda tadawo da ita daga dankaramin tunanin da ya afkata, ta k'ak'aro Murmishi Wanda iyakarsa labbanta tace " To Malamina a dawo Lafiya ka gai damin K'anwata da kyau". Zataji Insha Allah yafad'a tare da Sakai waje yanufi hanyar anguwarsu Rabee'a cike da farinciki ya shirya kalamai na banhakuri da nasiha da kalaman Soyayya irin na Ustazai. Sai dai kash wata katuwar Mota yagani anyi Parking a kofar gidan ya hango Fararan Hak'oranta inda wani me mashin ya haska masa ita tana Dariya ta jingina da Murfin Motar, wani jiri ne yataso masa lokaci guda bai shiryaba shin waye wannan ita da tace ta daina Soyayya shin me ta mayar da shi soko ko me? Ya kasa Matsawa ko ina itakam bata masan yanayiba yajuyane ko yakarasa yaji kuma wannan waye ko ko ya juya?...........! To mai karatu nima bari na barku da Hussaini kutayashi alhini sanna kutayashi bashi shawara nidai nayi nan🤣🤣🤣. *Maman Khaleel* *Ɗin kuce✍️.* NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 97 ___K'afafuwansa sunsoma yimasa nauyi, a ransa yace yazama dole Rabee'a ta za6a ko ni ko me wannan Mota, yak'arasa cike da kwarin gwiwa wajen, Yayi masu Sallama, Arifullah ya amsa fuskarsa bayabo ba fallasa, yadubi Rabee'a wadda yaga ta sunkuyar da kanta kasa, kirjinta naduka tara-tara dan fargaba, Ya Malam Hussain zai mata haka ai tabashi no dinta, bayannan yanxu ita yazaitai da Arifullah dikda shid'in ba Sonta yake ba yana mata son kanwa da Yayan ta ne,har sukai musabaha Rabee'a batasaniba dan tayi nisa wajen tunani, Muryar Malam Hussain ce tadawo da ita dagon tunanin da ta afka, inda yake cewa "Rabee'a inba damuwa inason kiban aron minti biyu". Da sauri ta d'ago kai tabisa da ido kawai, shikuma ya Matsa inda ya a je Frajen dinsa ya hau yahada kansa da gwiwa. Rabee'a kam takasa ko Motsi, dik da son da take ma Malam Hussain amma kuma ta kasa koda Motsi ne kar Arifullah yayi fushi da ita. Bakiji abinda saurayinki yafad'a ba, ai yakamata kiji da shi dan innine bazan lamunci hakaba, Malama kije kinmin tsaye a ka, Arifullah ya fad'a yana kauda kansa gefe. tarasa bakin magana to meyake nufi da hakan? mekalaman sa suke nufine, in shine bazai lamuntaba, kuma gabadaya yacanza yawani sukurkuce kamar ba shine yanzu suketa nishad'i ba? Ta soma tafiya ahankali har ta isa wajen da Malam, cikin siririyar Muryarta kamar mai shirin yimasa rad'a tace "Assalamu a laikum". Yad'ago rinan nun idanunsa Wanda tuni suka canza launi daga fari zuwa jajaja, jin muryarta yasa zuciyar soma jin wani sanyi yaratsasa, duk da yana cikin wani yanayi natsananin kishi, amma bai hanasa yin Murmishi ba, ya amsa, tare da fad'in "Rabee'a Amaryar Mai rabo, shikuma wannan waye?". Tace Malam munyini lafiya ya iyalin? Tafad'a tare da kawar da tanbayarsa. Yace "sudai lafiya nikam Sam babu", yafad'a tare da d'aga kafada. Yaso bata Dariya amma ta dake tace" to Masha Allah". Yace "ok bada muwa ni nasan yadda kika ajeni Rabee'a, nasan yanzu kindai na Sona, shiyasa kiketa min hanya hanya inba haka ba, meyasa kike kula wancan mutumin?". Wai ke haryanxu bazaki daina san abin duniya ba haryazu iyayenki basu daddaraba a she Rabee'a? Wani takaicine ya lullubeta tare da takaicin furucinsa, karar Motar Arifullah yasata saurin waigawa yafigeta da karfi yabad'a masu k'ura. Wani takaicin ya kamata duk duniya bata da sama da Arifullah shine mutum na Farko Wanda yasamarmata farinciki yatemaketa lokacin da take neman temako, shine sanadiyyar samun lafiyar mahaifina, Motar kawai take kallo harya bar layin, tabbas ko ba'afadamata tasan tana son Arifullah so mai tsanani irin son da shikansa Malam Hussain baisamu kwatankwacinsa ba. "Rabee'a inason sanin wannan waye kigayamin nasan matsayina awajanki". Ta soma share hawayen da suka soma mata zarya a kumatunta, kamin tace " Shine Wanda nake So shine Wanda nake da burin Aura Wanda zai zauna dani batare da korafiba ko wata Mummunan fahimta ko yazargi Iyayena akan wani abu na da ban Wanda su Sam basuda masaniya kansa. " Tanagama Fad'a tajuya tabarsa nan tsaye yana ta faman juya kalaminta, sai alokacin Yagane lalle baikamata yasaka iyayenta acikin kishinsa nababu gaira babu dalili, yadafa kansa shidakansa yasan yarasa Rabee'a bazata sauraresa ba domin yacima iyayenta zarafi akan kishinsa na banxa. Da kyar yatada mashin d'insa ya bar layin xuciyarsa a cunkushe. "Rabee'a kam tayi kuka sosai meyasa ita batada sa'a ne arayuwarta, to waima meyasa tafad'a ma Malam Hussain tana son Arifullah , shin shiyagayamata yanasonta, karfa tai saki nadafe tayi ba wan ba k'ani (wai karatun d'ankama) shin yanxu yazatayi ina zata sakanta taji dadi? ". Haka tai ta kuka babu mai lallashi bacci kam yau sai dai b'arawo sudukkansu. Dankuwa Arifullah a nasa ganin da gan-gan Rabee'a ta ce masa yazo gidan su dan tanunamasa iyakarsa to tabbas yau yagani, dama haka so yake dama haka mutum yakeji idan yaga Masoyiyarsa abin kaunarsa da wani kato can bashiba yakeji a zuciyarsa, meyasa bakafada minba kina son wani ba Rabee'a meyasa! Meyasa!!!. Wata zuciyarsace tai saurin dawo dashi hayyacinsa na fad'in karka zargeta batada lefi kokad'an dan ita ba kafad'a mata kanasonta ba dan haka kome tama lefinkane, da ka fad'a mata da haka bata faruba, kanada daman yanxu da ka hanzarta kafad'a mata kana Sonta, inba haka ba kanaji kana gani wani can zai kwace ma ita, ko Uncle d'inka dan bashinan ne dayanzu anyi angama dan yana matukar Son ta shima, kawai malam indai kana Son ta to kacire komi kafito mata da zallar Son ta inko kaki, to sai dai ka dauki na annabawa wato hakuri. Ya nisa tare da daukan shawarar zuciyarsa takarshe da tabashi yazama Dole ya da safe in Allah ya kai mu ya sanar da su Mami komi. Tashi yayi yafad'a band'aki ya dauro alwala yasoma nafilfilu bayan ya idar yasoma koro addu'a samun nasara akan Allah yasa Rabee'a ta zab'eshi a matsayin Abokin Rayuwa kamin ya shafa, yabi faffad'an gadonsa ya kwanta yaja lallausan bargonsa. (To sai muce Arifullah Allah yabamu Alkhairi Ameen.) *********** Washe gari da safe Rabee'a ta tashi da wani matsanan cin Zazzab'i gawani ciwon kai Mai zafi da kyar ta iya yin sallah Asuba, tajawo wayan ta talatsa Number Yayana amma har tagama ringing 🔔 ba'a d'aga ba, abinda Rabee'a batasaniba shine Arifullah a Mota ya bar wayansa shiyasa bai daga wayanba tun daren jiya take kiransa dan ta bashi hakuri amma yaki dagawa. Mama ce taleko d'akin yau gidan su baiga sharaba sannan ko kicin bata shigaba, tana fitowa taga ne yau Rabee'a ba lauba, k'udindine ta ganta da mayafi ta k'arasa d'akin da sauri tana fad'in "subhanallah meyake da munki Rabee'a?". Ta d'ago ta a hankali ta 6a goshinta tai tajishi zafi rau, meyake maki ciwone Rabee'a? Mama tasake furtawa cikin kid'imewa. A hankali tasoma motsa dan k'ara min bakin ta tace " kai ne Mama " Sallamar Babanta sukajiyo atsakar gida tadawo daga masallaci, da sauri Mama tace" Malam gani adakin Rabee'a bata jin dad'i". "Assha! assha!! Subhanallah to sannu Rabee'a ya fad'a dai dai lokacin da yashigo cikin d'akin sannu Y'ar Baba bari nafita nasamo mata magani". ******* Bayan yatashi ya fad'a band'aki ya salla wanka tare da d'auro alwala yafito yazura jallabiyyarsa mai ruwan madara ya fito yanufi massalacin unguwarsu a get suka hadu da Daddy, bayan sundawo ya koma d'akinsa yana shiga nefa na d'auke kayansu, d'akin yaza dind'in ya shafa aljihunsa yaji wayam, sai alokacinne ya tuna da wayarsa ashe tana Mota juyawa yayi yaje ya d'aukota Miss call 📲 yagani wajen 79 kuma duk na tane......! Maman Khaleel Din kuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Saga Marubuciyar: HABIBA KISHIYAR ZAMANI AND NOW 👇 NI KE DA GASKIYA Da sunan Allah mai rahma mai jin k'ai. Page 98 __Ya dunga juya wayarsa yana kallan no d'inta yakasa dauke idonsa akanta,ba shida wani abinda yahuce illa yakirata. Yasoma Neman layin amma said dai Sam wayar hartagama ring ba'a d'agaba ,yasake kira a karo na Uku Mama ta hango hasken wayan Dan tana silent ne, tace ke a nata ma kiranki Rabee'a ko waye oho?. Yayana tagani a allon wayar a tunaninta Saifullahi ne tad'agatace " Assalamu a laikum" Jin Muryar yayi kamar ta Rabee'a sai dai wannan tafi ta ta girma kadan,yalumshe idonsa tare da wata irin faduwar gaba a hankali yafurta "Was alaikumussalam Mama an tashi lafiya?". Murmishi tayi jin Muryar Arifullah ta amsa da " lafiya lau yasu Hajiyar taka?". Cikin kosawa dayaji abinda yasamu Babyn sa yace "duk lafiya suke Mama,Um ......am....Mama....Rabee'a tana kusa kuwa?". Yafad'a yana Sosa kai kamar tana kallonsa . Murmishi Mama tayi kamin tace" gatanan amma bata jin d'ad'ine zazzabi ne ya lullubeta gatanan kwance ". "Subhanallah Mama yaushe ne ciwon yakamata?. Inji Arifulla ya fad'a cikin sauri. Mama tace ka kwantar da hankalinka insha Allah zuwa anjima in tasha magani zata warware dan Malam Yaje wajen liti me chamis ya had'amata magungunan kaji?". "To Mama Allah ya sawake yasa Kaffarane ya fad'a tare da kashe wayer sai Faman juya ta yake yanata faman safa da marwa hankalinsa da ruhinsa suna wajen Rabee'a da yakulle idonsa ita yake gani Sam yarasa sukuni ,koda yaje sashin Mami Dan gaidata take tanbayarsa me ke damunsa,cemata kawai yayi Bakomi jiya bai samu bacci bane saboda wani aiki da yayi jiya",bakinsa yaji kawai yana zuba ma Mami karya abinda baisaba ba,tadubesa tace "ok Allah ya taimaka adai dunga rage aiki anasamun isasshen bacci". Yayi Murmishi to Mama, wai yaushe Dady zai dawone nakosa yadawo, Tadubesa cike da kulawa tace " asatinnan zai dawo insha Allah, ya akayi akwai maganane?". Yasoma Sosa kai yana Murmishi yace "Um Mami dama kan Maganar Yarinyar da nake sone" . Mami tak'ara gyara zama cike da farin ciki abinda tadade tana Rokon Allah kenan yau gashi lokaci yayi Arifullah dakansa yau yake maganar Aure,tadubesa kamin tace "to masha Allah a ina sirikar tawa take?". Yasoma shafa lallausan gashin kansa Wanda yake kwance luf akansa Wanda yake samun gyara akai akai yawani kwanta kamar na mace,yace " Mami yarinyarkice ai Allah yasa ma kubani." Mami tayi Dariya tace Muhammad Arifullah fad'amin wata y'ar tawa kakeso inji in zan iya aurama". Kansa na k'asa yace "Mami bawata bace Rabee'a". Aran Mami tasbihi take da godiya ga Allah da ya amshi addu'ar ta ,cike da firin ciki tace Masha Allah, Allah yasa Alkhairi Allah yasa kuma a yi damu. "Ameen Mami" Bayan sun d'an ta6a hira wadda tashafi Rabee'a,an an ne yake shaidamata rashin lafiyar Rabee'a ,in da Mami, tasoma fadin to ka hanzarta kalekata kaduketa ka kaita Asibiti ya dubata kaji. To Mami zan yadda kikace. yamike yace "Mami bari natafi daga can nawuce Office kar namakara ". Yafada yana kallon agogon da yake daure a tsintsiyar hannunsa. To Allah yatsare a gaidata kamin muzo dubiya. Mami ta fad'a tare da Murmishin Farin ciki. ******* Rabee'a kam jin Muryar Arifullah yasata jin wani sanyi acikin zuciyarta akalla tasamu saukin rad'ad'in da zuciyarta take mata sai dai haryanzu kanta namata wani irin ciwo,fuskarsa kawai take son gani,kozata samun sanyi a cikin zuciyarta,tanaji Mama tana kwantar masa da hankali,Baba yashigo yana fadin kinga Maman su Liti bai budeba sai zuwa anjima yanzu ki tanbayeta da me take son karyawa?. Mama tace to Malam tashafa mata kai kamar mai shirin rad'a tace" Rabibina sannu kinji mezakici kamin anjima Babanku ya amso maki Magani". Ta danyi Murmishi badan tanason cin komiba Dan Sam batasan cin komi ko ganin komi in ba Arifullah ba,ganinsa shine samun kwanciyar hankalinta,amma dan ta kwantar da hankalin Mama tace "Mama a kawo min Masa ". Mama tace to talek'a tagayama Baba ,baijima ba yadawo Mama ta amsa kadan naci nature kwanan nazame na kwanta. Kamar daga sama naji wata Murya Mai dad'in saurara da sanyi a zuciya,ga kamshinsa Wanda yacika gidan gabadaya ,wani sanyi ne yaratsa zuciyar Rabee'a takara bude hancinta tana shakar Daddad'an turarensa,bayan sungama gaisawa da su Mama tare da tanbayar mejiki,suka amsa masa da sauki,Mama tai masa jagora hardakin . Kara kulle idona nai kamar mai Bacci Mama tasoma dan jamin yatsa a hankali tare da Fad'in Rabee'a ga Yayanki nan yaxo dubaki. Nasoma motsa jikina a hankali,Wanda yasoma birkita Malam Arifullah namike Sam na manta jikina babu wata rigar kirki,Mama tana tashina tai gaba abinta tana Fad'in zauna mana ga waje tanunamasa kan Dadduman dakin Rabee'a wadda dakyar tai Sallah a kai. Kallonta kawai yake babu ko k'iftawa duk tayi wani fiyau da ita kamar ta dad'e tana jinya,to me yasameta haka? Tanbayar da yake ta ma kansa kenan ,itakam ganin kallon nashirin yin yawa yasa tadubi kirjinta taga komi nawaje kamar babu komi ajikinta da sauri ta bud'e baki tare da kallansa da sauri taja mayafinta ta rufe jikinta. Yayi Murmishi aransa yace kwana nawane zasuzama mallakina nayi yadda naso dasu,ganin kirjinta Wanda yacika da nashanu tam yakara tayar masa da sha,awa abinda bai taba jiba ,lalle yakamata nasamu me d'ebemin kewa ina bukatar mace kusa dani matuka yayi a jiyar zuciya,yalumshe idonsa ya bude a hankali,sukai ido hudu dashi inda yakamata tana Satan kallonsa,Murmishi yayi tare da Fad'in kalleni mana,ta kauda kai gefe tasoma wasa da zobenda yabata,"yayi Murmishi to ni Bari nagaidaki tunda ni baza a gaidaniba nazama sirikinki ko ,to ina kwana Y'anmata yajikin?". Dariya taso kufce mata ta d'an turo baki cike da shagwaba tace" kai Yaya wai Y'anmata ni ka bari banaso". "Dariya yayi tare da Fad'in nimakidaina Cemin Yaya" ya fad'a tare da kwaikwayon muryarta. Tai Dariya tare da rufe fuskarta tace "To ina kwana Yaya ya su Mami?". Yadubeta cike da sha'awar yadda take shagwaba komi nata burgesa yake ,ya amsa da lafiya lau suke, nikam balau dan jiya ke da saurayinki kunhaifarmin da wani sabon Ciwo anan d'ina". Yanuna mata gefen kirjinsa ,tadubesa da sauri tana dan zare ido tare da Fad'in ciwo kuma yagyad'a mata kai,alamar " eh". "Yanzu dai kishirya muje adubaki a Asibiti". Kai Asibiti kuma Yaya ,aranta tace nikam nawarke dan ganinka shine magani kuma Alhamdulillah. "Tunanin me kike daga an ambaci sunan AsibitiK'anwata?". Ya fad'a tare da mikewa kiyi sauri ina jiranki a mota ,wannan Umarnin Mami ne ,tace maza nakai mata d'iyarta taga likita . Yana kai wa nan yafita tare da Fad'in kiyi sauri kishirya zani office karkisa na makara. D'akin Baba yakoma yamasa Sallama tare da Fad'in "Baba dan Allah zankaita Asibiti a dubata" . To!to!! Madalla nagode Allah yasaka ma da Alkhairi. Ameen Baba ba da muwa nan ya a je masa wasu kudi masu dan kauri sannan yamike yafito dai dai nan kuma Mama tafito daga D'akinta hark'asa Arifullah yadurkusa yace to Mama zan tafi amma dan Allah inason kai Rabee'a taga likita . Mama tace "kai ai bakomi duk d'aya nadauke ka da kai da Yayan Rabee'a sai kun dawo Muna godiya a gaida Hajiya" . A mota Rabee'a ta sa Mesa ya bud'e mata wajen mezaman banza takai hannunta tabud'e k'ofar takai kanta cikin Motar wani sanyayyen kamshine yadoki hancinta ta shak'a tare da zura sauran jikinta a cikin motar sanyin Ac da daddad'an k'amshin turaransa sungama cika mata ruhi ,ta jingina kanta a kujera ta lumshe idonta jikinta duk ya saki tarasa meyasa aduk sanda suka kasance tare takan rasa nutsuwarta,yadube a tsanake yace" yadai jikinne ?". Ta bude idanunta a hankali tasauke su a kan kyakkyawar fuskarsa yasakar mata wani yalwataccen Murmishin inbakeba....! Tako so tagane yaren itama,tamayar masa da martanin Murmishin tace" um amma da sauki". OK Allah ya sawake ko My K'anwas. Yafada tare da rufe motar yatada Suka soma tafiya a hankali babu Wanda yakuma magana sai dai bugun zuciyoyinsu Wanda suke sauka kusan atare,ko wannan su da tunanin da yake a zuciyarsa,Rabee'a tunanin da take inama karsu rabu inama ta xamo matarsa uwa awajen ya'y' ansa, wai da ta ca6a. Shikam addau'a yake Allah yasa takarbi soyayyarsa kar ta watsa masa k'asa a ido,wai in Allah ya mallaka min Rabee'a ya juyo ya kalleta yayi wani Murmishi lalle zansha gara. Giwa Hospital ya shiga ya gyara parking yadubeta yace to bismillah ko in taimaka makin ne ? Da sauri tace a,a zan iya nagode tare suka fito amota Kai Masha Allah abinda najiyo wata mata wadda take zaune a gefen wajen fulawa suna magana da wata dagani d'iyartace ,yarinyar tajuya inda Maman take kallo GASKIYA wannan dagani ango da amaryane danko sundace da Junansu Mama. Maman tace kwarai ma kuwa dagani yarinyar kamar tanada shigar ciki. Karaf a kunnen Rabee'a taisaurin duban bayin Allah dasuke ta sharhi akansu tai Murmishi, yace yadai kema kinji addu'ar da suke mana ko ,Allah Ameen. Tace ni dai banjiba Yaya nadai tuna wani abune. Tafada dai dai sanda zasu shiga office din Dr.Khaleel da sallama Arifullah yamurda kofar ,Dr.Khaleel Wanda daman yasan da zuwansu ya amsa masu sallama tare da Fad'in bismillah Rankayadade ,yamika masa hannu sukai musabaha kamin suka zauna ,Dr. Khaleel ya dauko file din Rabee'a yasoma budewa tare da Fad'in Hajiya meke damunki. Rabee'a ta dubi Arifullah kamin tasoma fad'ama Dr.Khaleel komi. Shikam tana fad'a yana rubutu har ta ga ma,Yad'ago kansa yace" bayan nan babu wata matsala?" "Eh babu komi Dr.". Wani guri ya danna ko minti daya ,ba ai ba sai ga Nursing tashigo cikin girma mawa ta gaidasu kamin tadubi likita tace " Sir gani " Yadubeta yace kuje tare da Hajiya kiyi mata Allura sannan ki je phamecy ahada mata wadannan magungunan. "OK sir." Inji sister Rukayya,takarb'i komi kamin tadubi Rabee'a tace ranki shidade taso muje ko. Rabee'a fa tunda taji an ambaci Allura fa idanuwanta suka soma raina fata,tadubi Arifullah yadaga mata gira alamar karfafamata gwiwa aransa yace akwai aiki akanka fa Arifullah domin Allah ya baka mace mai raki ya lumshe ido lalle wannan akwai aiki ranan haihuwa ,shikawai take kallo yanata Murmishi tadubesa tare da katsemasa tunani Yaya nafaji sauki kace tabar allurar kaji . Tafad'a tare da wasu hawayen shagwaba. Cike da burgewa Dr.Khaleel yadubesu yace to inafa ganin kanwar nan taka zata bamu matsala kasan yanzu tasamu dama can Baba me lallabamana ita kamin ai mata Allura. Arifullah yanisa tare da Fad'in ok, yadubi Rabee'a cike da so yace" bakison kisamu lafiya ne Rabee'a?" Tadubesa cike da wata irin shagwaba tace " Yaya to ai naji sauki fa . Karon farko a Rayuwarsa na ta6a yarikemata hannu yamikar da itaba va Arifullah ba had Rabee'a sai da tai kamar zata shide saboda wani maganadisu da yake fixgarsu ga ba d'ayan su ,takasa yi mass musu har suka isa dakin Allurar cike da dabara Arifullah yasa Rabee'a a faffadan kirjinsa yana shafa mata baya a hankali ahankali,tai wani lamo da ita Rana wani sauke numfashi a hankali ,da ido yama Nurse din magana tazo tamata ,ai wata damka Rabee'a ta kaima Arifullah tana Fad'in wash!!!!!!!!. Maman khaleel Dinkuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga Marubuciyar : HABIBA KISHIYAR ZAMANI AND NOW👇 NI KE DA GASKIYA Da sunan Allah mai rahma mai jin k'ai. Page 99 ____ Wash! Yaya da zafifa,tafad'a tare da wasu hawayen shagwab'a,suka sauka akan Faffad'an kirjinsa,mulmula mata wajen yake a hankali tare da fad'in am sorry My Baby kiyi shiru anga kinji bazata sakeba kuma sai na mata hukunci indai tasake ,ya isa haka kinjiko,ya fad'a acikin kunnuwanta,har cikin ranta take jin wani sanyi yana ratsata tuno fa su ba maharraman juna ba ne yasata tasoma k'ok'arin zare jikinta daga nasa,sai taga d'akin ba kowa sai su kad'ai,tadubesa ta turo Baki tace kagani ko Yaya kasa Sister Rukayya taji kunya tabar mana words d'inko. Yamike yaxo dab da ita yace" bake ba ce ba kinfiye rud'a mutum da wasu salonki mai sa mutum ya mance indayakeba,ya fad'ashima cikin wani salo Wanda shikad'ai ya iyasa. Murmishi tayi kamin tace "nidai ka mayar da ni gida ,tafad'a tana tafiya tana d'an d'ingishi ". "Wallahi ko kimike ko nad'auke ki cak nakaiki mota". Ai tuni ta mik'e tasoma sauri ta nufi hanyar fita, Murmishi yayi kamin yace OK bajira ko nagode ,sai da yakoma Office d'in likita ya amso mata magani,kamin sukai sallama yanufo Mota,samunta yayi ta jingina kanta ajikin Motar,yace "Hello My Baby". Muje ko ya fad'a tare da bude mata k'ofa tashiga ,shima yashiga bakinsa d'auke da Addu'a yatayar da Motar yasoma tafiya yadubeni yace" yadai haryanzu allurar batasakekibane ?" Na bud'e manyan idanuna nasauke su a kyakkyawar fuskarsa, nad'an hararesa nace" to ya akayi kuma yanxu?". Yace "kai !kai!!kai !!!!! Ni kika harara dan baki sona ko nagode,ai da me mashinne da yanzu kinmasa fari ,bakomi nima Arifullah Allah kabani Me...!". "Kai Yaya nace bana sonka ni karufamin Asiri dan Allah banaso, ai kai ma bakasona da kanasona ai da jiya bakai fushiba, katafi kabarni cikin wani haliba". Ya k'ara gyara zama aransa yace anzo wajen ,kamin yace naga tsayawata batada amfani kinmayar da shashash,sai soyewarku kuke dan ni ba a sona. Tawani turo baki cike da shagwab'a tace" wai Yaya banasonka ni kadaina fad'in haka ,kuma fa shid'in Malaminane fa kuma....!" "Kuma saurayin kiko ". Ta rufe fuskarta tana m Murmishi tace "a dane fa, Yanzu Sam bana sansa,dan ni yanzu Maza tsoro suke bani Yaya". Yayi saurin gangarawa gefen hanya tare da d'an zare Ido kamin yace" hadda ni ma ina baki tsoro,ya fad'a tare da dafa k'irjinsa. Yaso bata Dariya saboda yadda yayi yasa ta k'ara narkewa a sonsa. Ta juya masa baya kamin tace "banda kai ai kai Yayanane". Yace OK to dubeninan Rabee'a tunda ni nasamu yabo ance bandani. Takasa waigowa ,yasake cewa" Rabee'a kalli Idanuna dan Allah kinji". Ta juyo a hankali sukai 4 eye's da shi wani yar take ji kamar tajawosa gareta ta rungume dan so,dan kallonsa yana tayar mata da wata tsigar jiki mai futa haicin nan ta Ma'abota So. Yace" Rabee'a Me kikagani a cikin Idona ?". Ta d'auke kanta daga Mayattatan kallon da yake mata dan bazata jure ba. Yakai lallausan hannunsa kan kyakkyawar fuskarta ya juyo ta a hankali,yasakar mata wani Yalwataccen Murmish. Ta kulle Idanta yace" kalle ni Rabee'a Kina So na!". Ji tai kamar ta rungumesa dan farin ciki ,ai tuni tabude Idanunta tazuba cikin nasa yana Murmishi yace " ina fata kema zaki soni kamar yadda nake Son ki . Wai yau Ita Rabee'a wannan had'add'an gay sadauki ingarma ga kudi ga ilmi da Nasaba yace yau ita yazaba amatsayin abokiyar rayuwa Allah kai ne abin godiya . Ya soma murza mata hannu ahankali yana fad'in me kika ce Rabee'a karki ce baki So na kinji". Tayi Dariya kamin tace na Amince amma kaje kanemi Izini wajen Baba na . Ai bai San sanda yaja ta Jikinsa ba ya kai mata wasu mahaukatan Kiss 💋 masu zafi ,tare da fad'in nagode kwarai Rabee'a nikuma namaki Alkawarin yau ba gobeba zannemi Aurenki a wajen Baba. Maman Khaleel D'inkuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga Marubuciyar: Habiba Kishiyar zamani And now👇 Ni ke da gaskiya Dasunan Allah mai rahma mai jinkai. Page 100 Yau kam Arifullah cike yake da farin ciki yau a office aiki yake cike da walwala ,koda yakoma gida yasanar ma Mami yadda sukai da Rabee'a,Mami tayi Murna sosai da samun sirika tagari,aranta tace cab aikwai cakwakiya in Yusuf yadawo yaji zancen Auren Rabee'a da Arifullah,tayi Murmishi aranta tace Dan'uwa sai kayahakuri kabar ma danka wannan gonar domin wannan gonar tafidacewa ne da wannan da zai zuba shuka sannan musamu yabanya mai kyau. Acikin satin nan kuwa wata Soyayya Mara misaltuwa tare da shakuwa ta banmamaki ta shiga tsakanin Rabee'a da Arifullah ,koda yaushe suna manne da waya a kunne tare da gayama juna yadda suke tsananin son junan,yanzu ma waya suke inka kalli zuciyarsu fes take babu wata matsala, sai tsananin son junan su,Arifullah yagyara zama yace" My Baby yau Daddy zasu zo nemamin Aure fa yau wajen Baba,Dan wallahi yadda nadade babu matan nan nakosa naganki a gefen damana ko ya kikace?" Murmishi Rabee'a tayi mai sauti cike da jin nauyi tace" to Yayana Allah ya kawo su lafiya". "Yauwa My Baby Amin yan zu me kikeyi ?". Takara gyara kwanciyarta tare da rungume fillo a kirjinta tace " Bakomi Yaya ina kwance ne ina hutawa". "Iye lalle ke y'ar gatace cab nikam ganinan ina neman na Abinci,aiki ya tasani agaba" . To masha Allah ,Allah ya tai maka yasa asamu abinda akafita nema Yayana. Harcikin ransa yaji dadin addu'ar fad'i yake" Ameen Ameen Amaryar Muhammad Arifullah". ******** Da dare kam kamar yadda Arifullah ya fad'a su Alhaji Abdullahi da kaninsa Alhaji Murtala suka zo nemawa d'ansu Auren Rabee'a,inda Baba yayi farin cikin tare da sa albarka acikin lamarin ,kamin yace wani hanzari ba guduba Alhaji inason Kuban kwana 2 muzauna naji tabakin yarinyar kasan yaran yanzu kai kakeson abinda zaifimasu alkhairi sai kaga su suna hangen wani shirmen banza,duk da nasan Rabee'a duk abinda mukaza6a mata bazata mana jayayyaba. ( hhhhhh anya kuwa Malam Kabiru ba ayoyi kaganiba kuwa kake so kabata y'ancinta nabaya ba)muje zuwa . Alhaji Murtala yagyara zama yace haba karkadamu Malam munbaka satima mun amince Allah dai yasa rabon muce. Baba ya amsa cikin sauri Ameen ya Allah. Har Mota Baba yarakasu kamin yadawo gida cike da farin ciki,yasamu Mama yashaidamata yadda sukai da Iyayen Arifullah, kamin yace kiramin y'arbaban in tan bayeta,duk da nasan itama tana sonsa. Mama kam murna take tare da godiya ga Allah mai yadda yaso a kowani lokaci ,Allah yarubuta dama can Alhaji Dalladi ba min Aurenta bane shiyasa Allah yakawo dansa cikin lamarin,sannan yakawo masu sauyi da Arifullah. Da wannan tunanin tashiga dakin Rabee'a inda take ta hira da Masoyinta cikin nishadi Mara misaltuwa,Mama tai sallama ,Rabee'a tai saurin fadin ina zuwa ga Mama nan. Batajira amsawarsa ba takatse kira tare da amsa sallama ,Mama tadubeta cike da so aranta tace Rabee'a Madubi sankowa,diya daya tamkar dubu. Ta Murmusa dawa kike waya? Rabee'a cike da jin kunya tace Mama Yaya Arifullah ne. "To kizo inji Babanku Mama tafada tana Murmishi ,Kai yaron nan yaron kirkine Rabee'a Allah dai yasa ka masa da Alkhairi ". Rabee'a taji dadin addu'ar Mama tace" Ameen Mama" Baba yadubi Rabee'a cike da nutsuwa yace "Rabee'a inason in tanbayaki,shin kina son Arifullahi?". Cike da jin kunyar maganar mahaifinta ta sunkuyar da kai kasa tana Murmishi, Baba yasake tanbayarta akaro nabiyu kamin ,tad'ago kai tadubesa tace "eh" Baba inasonsa." Alhamdulillah ita naji Baba yana ta mai mai tawa tare da fad'in jeki a binki Allah yamaku Albarka. Rabee'a ta mike cike da jin kunya tabar dakin . Bayan kwana 2 kamar yadda Baba yayi Alk'awari yakira iyayen Arifullah yace yace sukawo komi na Neman Aure Yabama Muhammad Arifullah Auren Rabee'a,haka kuwa a kai ankawo komi na al'ada Wanda kowa sai zuwa yake ana kallon kaya kamar wani Dan karamin shago domin komi caton ne goro kam huhu 5 ne kai komi fa masha Allah, antsaida rana nan da wata 2masu zuwa. Sai dai muyi fatan Allah ya nuna mana Ameen. ****** A bangaren Malam Hussain kam tunda yakoma gida yara sa sukuni yasan dole yakara rasa Rabee'a a karo na 2 yazama dole yakoyi hakurin rashin ta ,dan zayyi wuya takuma sauraransa ,wannan yasa yacireta arai yakuma yimata fatan Alkhairi,ko Amakaranta da suka hadu bai nunamata komiba,itama ba ta nuna masa komiba sundai gaisa daga nan kowa ya kama gabansa dayake suna shirin yin sauka ,Rabee'a ta dage sosai sai faman hadda take inda akabata tsakiyar suratul ma'ida shafin kusa da na karshe,yau sun taru a filin makaranta ana gwaji ,haka kowa yafito yana ta karatu har a kaxo kan Rabee'a Kabir,inda tafito tasoma rerawa cikin muryar ta me taushi da dadin sauraro ,Malam Hussain sai wani lumshe ido yake yana jin duk Wanda ya samu Rabee'a yamorewa Rayuwarsa domin ta hada komi. Gashi anbata abubuwa da yawa Wanda zatai ranan sauka ,dan duk wani abu da yajibanci abunwasu karatu to Rabee'a fa tana ciki. Ranan sauka karfe bakwai sunhallara a filin sauka, Malam Mustapha da sauran malamai suna ta shirya guri kowa ya zauna Rabee'a tasoma bude wajen da Addu'a cikin muryarta mai dadi kowa ya natsu yana saurare har ta kammala kowa ya shafa kamin takoma gurin zamanta ta zauna nan fa waje yadau kabbarar Allahu akbar. Mami kam duk nakega a gun kamar tafi kowa farinciki domin duk kiran da za ai ma Rabee'a zai taje tasa mata kudi haka ma Oga uban gayya wato Arifullah jinsa yake kaf duniya babu wanda yafishi dacen Macen kwarai kuma Hafiza sun yi b'arin kud'i sosai ,inda abin yazama gwanin sha'awa Malam Hussain kam ko ba a fad'a masa ba wannan shine me motan da suka had'u agidansu Rabee'a wanda take ikrarin shine za6inta,ya nisa aransa yace gaskiya kuma sundace ,yafada tare da kawar da kansa gefe dan yasan Rabee'a tayi masa nisa sai dai fatan Alkhairi. Misalin karfe 2:00pm dai dai akatashi daga wajen sauka akanufi gida ,inda na hango Rabee'a ta hade cikin wata shadda mai ruwan pouder wadda akai mata aiki da milk din zare doguwace harkasa tai daurin dankwalinta nazamani duk da bataima fuskarta wata kwalliya ba amma tayi kyau ainun,kowa yana yaba kyawu irin na Rabee'a. (hmmm wai sai kace yaune ranan ) Anci ansha anraba abubuwa da dama wanda Duk gidansu Arifullah suka kawo. Da dare suna waje suna hira da Arifullah yadubeta yace Amaryata a she haka kike da Murya mai dad'i kai Alhamdulillah nagode ma Allah da yabani Malama mai koyama yarana karatu a matakin farko. Tai Dariya tace" nima nagode ma Allah da yabani kai wanda nan ba da jimawa zan..!" Sai kuma maganar ta tsaya mata a mak'oshi takasa karasawa. Yakawo kunnensa tare jawosa garesa yace" um hum ina jinki karasa mana me zan zama garekin?". Ta sunkuyar da kai kasa tana wasa da y'an yatsunta kamin tace "A bokin rayuwa. Ya soma tafi tare da fad'in "good My Baby yau saura kwana nawa ma?inji inkina lissafi". Tace um nidai Yaya na manta ,kuma nagode da d'awainiya Allah yakara bud'i na Alkhairi. Daya daga cikin a binda yake so kenan a wajen Rabee'a tanada yawan godiya ga Allah a kan dukkan abinda yabata ko kadan ko me yawa,sannan kuma sam ita sam bata rokonsa kokadan ,sabanin wasu y'anmata da kullum bukatunsu yana wajen samarin su kamar sun a je Banki,Allah ya kyauta Ameen. Yadube ta yace kai banace duk abinda namaki kidaina yimin wannan godiyar ba ai ya zama dole ne komi naki nadauke shi. Tayi Dariya tace to kaya hakuri amma yazama dole yaba ma gwani kuma kai ka cancanci godiya. Haka suka cigaba da hirar su gwanin sha'awa kamin sukai salllama. ******** Kwanci tashi babu wuya a wajen Allah duk abinda a kasa masa lokaci to tabbas zai zo indai da numfashi,yau gashi saura kwana 7 yau d'aurin Auren Rabee'a da Angonta Muhammad Arifullah, kowani bangare suna ta shiri Mami kam ita ta dauki nauyin mai gyarama Amarya jiki musanman a kadauko ta daga Meduguri inda Kullum hadinda take ma Rabee'a na yau yafi na jiya,Rabee'a ta canza tayi wani fresh da ita tayi wani lukwi-lukwi kamar ba Rabin Malam Kabir ba domin gyara ake ta ko ina ciki da kuma waje,yau kwanan Aunty Yagana 7 a gidan Malam Kabir,wani hadin nahango Aunty Yagana tana juya wani magani a cup tajuye masa peak guda daya tamika mata tace" Amaryar Arif Bismillah,tafad'a cikin Hausar da bata ishetaba". Rabee'a tayi Murmishi ta amsa tace "nagode Aunty Yagana, takafa kai naga tashanye ta aje cup d'in tana b'ata fuska". Dana fito cikin tsakar gida naga and'ora manyan tukwane gawasu kaji nan a natasoyawa nace to wannan kuma nameye kuma,sai naji Mama nacewa to Maman Khaleel yau za,akawo akwatine wannan garar duk ta y'an kawo kayace ,nai Murmishi nace kai amma Mama Naji dadi abari nasanar ma da masoya sufito su taho sukarbi kaya dan kar ayi basu....! Maman khaleel d'in kuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga Marubuciyar: Habiba Kishiyar Zamani And now👇 NI KE DA GASKIYA Dasunan Allah mai rahama mai jinkai. Page 101 Kamin uku komi yazama redi an kammala komi a can a can. Karfe 5:00pm Manyan motoci suka soma shigowa cikin layin Bedda road dake tudun wada,basu zame ko inaba sai kofar gidan Malam Kabiru inda naga anbude wata mota ash wasu manyan Mata nahango kyawawa naga fuskarsu dauke da Murmishi dagani kawayene wadanda suka shaku da juna,HABIBA ce tasa wata yarinya a kafad'arta yarinya kyakkyawa wadda suke matukar kama da Abban ta wato Muktar,ta littafin (HABIBA) sai tabiyun kuma ta na janye da yaro Wanda dagani kasan tajiku da naira Wato HAFSAT ta littafina ( kishiyar zamani ). Muktar yadubi Habiba yace Hubbyna dan Allah karfa kushanyani kinga Farouq yasaba da ci inbai cika tunbin nan nasa ba tom,Itadai Hafsat din tasan waye Captain in bahaka muma musoma d'ora d'amara muzabo ah..! Wata hararar da bantaganiba naga Habiba ta ma Muktar tace OK haka zakace to zankai ka kara wajen Hajiya kagani kamata bayani a can,Kawata muje kirabuda shi kingani harsun kusan shiga da kayan ya tsaremu. Hafsat Murmishi tayi kamin tace to suka soma ta fiya. Ai tuni nai gaba tunda nagama ganin wadan nan taurari,nai zuruf sagani a tsakargidan Malam Kabiru inda nahango wasu tsadaddun akwatuna masu daukan ido ,popul da peank kowanne set,gida kam ya cakude da gud'a ,can nahango su Fatima Abdulhamid ansoma zuge zif din akwati tare da kai wannan abu yayi Masha Allah🤣🤣.ga sauran y'an taye nan😉 suma sun soma k'irga lesuna da atanfofi da wasu shadda dakakku na alfarma ,haka akadunga daga kaya ana tafadin Masha Allah damasu farin ciki da kuma mahassada ,dan can nahango wata ta na fadin tab kila siyarda y'arsa zayyi Dan wannan kudi haka lalle ,aikam larai dagani nikaina zancen da nake kenan azuciyata,aibasu rufe bakiba suka ji ance gakuma makullin mota inji mahaifin Ango, larai tadu Asabe tace "Asabe kindaiji ko muna nan muna zuba idanu nan bada jimawaba zakaji ance wani a bu yafaru,"waiyaxibillah inji wata baiwar Allah dake gefensu naji tace mudunk'a fad'in akkhairi abakunan mu, haba wannan ai hassade ne shikenan d'antalaka bazai samu inda zai hutaba sai ammasa hassada da kushe insha Allah wannan Aure zasuga alkhairi hadda muma y'an anguwa indai Mamace". Larai tadubi Asabe suka sheke da Dariya kamin " sutasallah masu wa'azi kije kiji da kanki ba kizo kisoma yin wa'aziba "inji Asabe". Tasalla dai ta tashi tacanza waje tare da yimasu addu'ar alashirya. Gaskiya komi yayi sai dai muce masha Allah ,Allah yanuna mana ranan Auren ,Mama sunbada tukwici mai tsoka inda Mami ta aiko da 100,000 tace ma Mama suhad'a subayar,Mama dakyar ta amsa ,sai da taji Mami nacewa ko Rabee'a bata Auri Arifullah ba to dama ita tadauki nauyin bayarda tukwici,sannan Maman ta amsa tai godiya,kowa yana yaba ma Iyayen Rabee'a babu Wanda bai yi murnaba sai d'ai d'ai wannan dama haka yake Dan Adam baka iyamasa. Wannan kenan. ****"*** Yaya Saifullah shima yadawo tare da nasa gudunmuwa mai tsoka Dan yace insha Allah kanwarsa zaimata abinda kowa yaje dakinta bazairanata,zaimata Abu daidai karfinsa. Saura kwana Uku Biki Y'an uwan Mama da na Baba suka sauka akaciga ba da shagulgula tare,bakamar wancen nabayaba dasuka koma cikin B'acin rai ba,sukansu sunyima Allah godiya da sauyin da Allah yaima d'iyarsu. Rabee'a zaune take adakinta itada wasu kawayenta na makaranta ga Aminiyarta nan a gefenta Aisha Abdullah da sauran kawaye sai shewa ake anata cafta irin ta kwaye in anhadu ana biki,wata na hanga bakinta na motsi,naji tace gaskiya Rabee'a muma Allah yabamu yi taki, lalle kincaba ga gida mai kyau ga kudi ga kuma uwa uba Hmmm Mota,gabaya dakin akasa dariya ,Aisha tadubeta tace ai kuwa Fa'iza Ameen koda kuwa bai kai nataba muma Allah ya bamu masu sanmu. Dakin yadauka da Ameen ,Rabee'a kam sai faman Murmishi take ita kanta tasan tayi dace da komi ga uwa uba gwarzonta Wanda Mata da yawa suke kawo masa cafka ,aranta tace yazama dole naja mijina ajiki nahanasa kallon kowace mace...! Maman Khaleel d'inkuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga Marubuciya: HABIBA KISHIYAR ZAMANI AND NOW👇 NI KE DA GASKIYA Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 102 Da dare Yaya Arifullah sukazo da shi da abokansa inda suka nemi y'anmata nikuma muka kebe ni da shi. Bayan mungaisa yadubeni yace"Amaryar Arifullah,kinsan wani abune yanzu Baby?". Rabee'a ta juya fararen idonta tace "um um sai kafad'a Yaya ". Yakara gyara zama tare kai hannunsa ya riko nata yana Murmishi yace" Jinake kamar na daukeki mucigaba da kasancewa tare,inasonki Rabee'a". Tai masa wani kallo mai jan hankali tareda jefamasa murmishi kamin tace "Nima ina sonka mijina". Sunbama y'anmata komi kamin sukai mana sallama akan sai gobe inda za ai walima anan gidan su Rabee'a. Washe gari da misalin karfe hudu guri yacika da mata domin walimar ta mata zallace inda a ka gayyato Babbar Malamar nan Wato Rabee'atu Baba Zariya inda nahango Amarya Rabee'a ta hade cikin wani tsadadden leshi peank wanda yaji duwatsu sai daukar ido yake takalminta da jaka duk irin kayan sannan akai mata wani dauri mai bansha'awa da burgewa fuskar nan ta dau Makeup sosai tai kyau kunnenta da wuyanta tasha wani gol sai daukar ido take gawani awarwaro da agogo tasa a tsintsayar hannayenta wanda suka ji wani hadaddan lalle wanda yadace da fatar ta, akayane mata jikinta da Faffad'an Mayafi, Fatima ce ta ruko mata hannu har wajen da a ka tadar domin ta ,ta zauna. inda malama tabude taro da Addu'a kamin tasoma ragargazomana wa'azi akan muhimmancin Aure tare da sannin hakkokinsa tareda bayanin hakkin miji akan matarsa dana kuma matar itama tasan hakkin mijinta da kiyaye dukkan wani sab'ani da zaijawo masu fitina,sannan a karshe tayi kira ga mata da subi mazajansu tare da yimasu biyayya akan dukkan abinda suka umurcesu da shi matukar bai sa6ama Allah da Manzonsaba,gaskiya walima tak'ayatar anci ansha anraba abubuwa da dama kowa yatafi gida yana farin ciki . Shagali ake sosai ,abangaren Yaya Saif kuwa duk inda Fatima tayi idansa na kanta,sam yatoshe duk wata baraka wadda wani zai ce yanaso ,dankuwa duk wanda yace tamasa zai ce matar da zai aurace ,sai dai duk wannan abin da yake ita Fatima sam batasani ba sai dai itama tana lurada komi nasa domin komi yayi burgeta yake komi yanayi cikin natsuwa,zaune suke suna hira a dakinsa su da Rabee'a tana ta kallon hotonsa wanda yayi yana wajen Bautar k'asa,tadubi Rabee'a tace gaskiya Yaya Saifullah anan yayi kyau sai ya tunamin da Yaya Arif sanda yaje aiki Bayelsa shima da kalar kayan hoton yana nan a falon Mami,Rabee'a tai Dariya tace shima yayine a Bauci". Wayartace tasoma kara taduba taga wani dan makarantasu ne Musa,tayi tasaki tace maye haryakaraso". "Aisha sukai Dariya tare da fadin kuma sai a temakeshi ba". Ta mike tadauki Mayafinta tace ai sallamarsa zanyi ai batayi auneba taji tayi tuntube da mutum jitai tatafi luuuuu! Da sauri yatarota tafada kirjinsa kamshinsa ya doki hancinta talumshe idonta taji wani sanyi acikin zuciyarta,tasoma mikewa yakara janta suka kara jingina a bango tare da fadin "ina kuma zaki haka kike sauri harkike shirin min targade?". Ta sunkuyar da kai am dan Allah kai hakuri bansani bane Yaya Saif amma bazan karaba". Tafada cikin natsuwa. Yayi Murmishi yadago fuskarta yace to bude idonki sai nahakura inbahaka to sai narama,aituni ta bude yasakar mata wani Murmishi wanda yakara samata jin wata kasala,tace "Yaya anajiranane a waje nayi bako" tafada a gajarce. Yawani zare ido "wani "kai! kai!! kinsan kuwa halin Y'an Tudun wada kuwa ta6 baruwa insuka zaneku dake da saurayin naki garama ki kirashi kisallameshi dan nan ba anguwarkubace inko ba hakaba to jeki varuwana duk abinda suka maku to nidai nagayamaki". Yafada tare da ware hannayenta,taja da baya tatsora sosai dajin kalamanta,ai tuni tasoma neman layin Musa yana dagawa tace Musa dan Allah kai hakuri zamuyi waya kaji katafi kabari nakoma gida sai kazo kaji". Ai bata jira amsawar Musa ba takatsa wayar tare da kasheta gabadaya dan karya nemeta. Harcikin ransa yaji dadin korar da tayi masa,yace yarinya kinsa ma ma kanki lafiya,dan haka zomuyi hira tunda shi wancan yatafi sai na dauke maki kewarsa. Tadubesa cike da jin nauyinsa,kamin tace" to in suka ganmu tare fa ?tafada cikin muryarta mai sanyi". Yayi Dariya aransa yace yaro yaro ne,kamin yace to ni bakiga dan anguwarsu bane babu abinda zasumana,sai dai ma sukara mana tsaro da yimana fatan kasancewa tare. Tayi Murmishi to shikenen muje ,Fatima da Saifullah basurabuba sai da wata shakuwa mai karfi gamida jin sonjunan kamar su hadiye kansu. ******* Washegari Asabar da misalin 2:00pm dubban jama'a sukashaida Auren Rabee'a Kabir da Angonta Muhammad Arifullah Abdullahi akan sadaki mafi karanci 50,000 anbiya lakadan ba ajalanba. Wai zanso kuga Arifullah wanda bakinsa yaki rufuwa yade cikin shddarsa gezna fara kal wanda yadaura hularsa Baka zanna Bukar,tare da takalminsa kirar italy shima Baki yadaure hannunsa da wani hadaddan a gogo silba mai matukar kyau da tsada, sai faman daukan ido yake, yanata gaisawa da Abokanansa wadanda suka zo daga jahohi da dama na kasar nan kai harda wadanda suka yi karatu a turai suma sun samu halartar Aurensa,sai faman hotuna ake ,inda nahango Amarya ta caralle dawata shadda itama gezna ce dagani anko sukai sai daukan ido take taku take dai dai,inda Fuskarta take futarda wani annuri fuskarnan tasha makeup tunda tafito aketa daukarta hoto harta isa ga angonta .......! Maman Khaleel D'inkuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad (Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga marubuciyar: Habiba Kishiyar zamani And now👇 NI KE DA GASKIYA Wannan page din nakane kai kadai da kai da Amaryarka Yusuf Nuhu da Amarya Fadeela dafatan Allah yakawo zuri'a mai albarka,da sauran Amare na wannan satin irin su Arifullah💃💃💃. Dasunan Allah mai rahma mai jinkai. Page 103 Arifullah cike da zumudin ganin Amaryar tasa yakarasa gareta da sauri ya rikomata hannu a bokansa da sauran jama'a suka sa tafi,kunya duk ta ishi Rabee'a ,sai sunkuyar da kar tai shikam murza hannun yake cikin wani salon da baiyi tunanin ya iya sa ba,haka sukaita Hotuna da Abokansa da yan uwan Rabee'a ,alokacinda suka isa wajensu Baba jitai kamar ta nutse Dan kunya ,tasoma kiciniyar kwacewa ya ko kara mata wani irin riko mai ktau,kai Yaya kamar za'akwacemakani?". Nafada a hankali cike da shagwaba,yad'an rusna yace mekikace Baby,yadda yayi yasa jama'ar wajen kara shiga ransu domin duk Wanda yagansu sai ya d'asa. Misalin karfe Biyar daidai nahango Wasu jerin Motoci sunata d'iban mutane nai zaraf nace" ma Rabee'a Amarya wadan nan Motocinfa?". Rabee'a taimin fari da fararen idonta kamin tace gidan Masoyina yau zan kwana kingane,anacikin haka inna Maryama kanwar Mama tashigo tana fadin Yauwa Amarya taho kinji kije kuyi sallama da iyayenki ,sai a lokacinne naga idan Rabee'a yasoma raina fata dana Iyayenta nata mata nasiha akan tabi mijinta sau da k'afa taki ji taki gani ,ke Rabi idan yace kimin shinkafa kice kai ni yau birabisko zanyi inzakaci to inkuma bakaci oho nidai shizanyi . Inji Gwaggo Hajara mahaifiyar Malam Kabir. Gabad'aya dakin a kasa Dariya,harda Rabee'a, Baba Sani yace "Gwaggo banda kishi dai". Akasakeyin Dariya kamin sukace to Allah ya bada zaman lafiya. Daga nan akafito da Amarya tana kukan rabuwa da iyaye harka sata Mota. Kukanta ne yatsaya cak jin Daddad'an turarensa tashak'a taji wani sanyi yana ratsako ina na jikinta,sai kuma takara fashewa da kuka kai dagaji kasan na shagwabane,Arifullah Murmishi yayi aransa yace wai ko wace Amarya sai tayi wannan kukanne na gulma. Yatada Mota yasoma soma tafiya ahankali ga wakar sabon mawakin nan na tashi ta " Aure martaba darajene mai tarin yawa ga ango nan da shi da Amarya a wannan duniya sun yarda dakansu soyayya itace tazamo silar Aure,meke raba y'a da umma idan kacire mana mutuwa,Aure. Wakar ita kawai ke tashi har suka isa Wajeri gidaje masu kama da juna da ke Kaduna milenion city,inda nasoma tasbihi ga Allah inda nahangi wani dankareren get Wanda yagaji da tsaruwa ,Naga Ango Arifullah yashiga bai tsaya ko inaba sai bakin k'ofar falon gidan Wanda yagaji da tsaruwa nasoma wai ge waige domin ko fent din gidan kalan nasane nagida sai dai wannan yafi wancan tsaruwa gawasushukoki masu daukan hankali sunyi Kore shar,sai da nawaiga naga sai ni kadai a tsakar gidan saiko su Arifullah da Abokansa Su Muktar da Faruq da sauran manyan Abokansa inda suke tama Ango Arifullah tsiya wai shi mai kishi bai yadda wani ya daukomasa mata ba,yawani juya masu hannayensa yaca "salo na kenan ko kunga lefina?". Akasa Dariya Nura yace banganiba na Rabee'a. A,a ha kubi dai a hankali ga Maman Khaleel nan tana daukar rahoto. Cewar Muktar . kai daiko zokaji anjima ko dawuri zaku banke kofa inba haka ba to komi Maman Khaleel zatafad'a. Arifullah yace to ammafa hakane ,nasoma jan kafata nashiga Falon kai Tsarki ya tabbata ga Allah mai a zurta bayinsa ,mai kuma talautashi asanda yaso,tsarin falon popul&peank ne haka ma kujerun falon kalansune masu laushi,Daga gefen haguna naga wasu d'akuna ajere guda Biyu daga bangaren dama ma kuma naga wasu Jere guda biyu, nabude na daman naga kicin ne kai masha Allah domin ko mi akwai shi daidai karfin su antsara ma Rabee'a komi Masha Allah sai dai muce Allah yakawo ciki da goyo,naji wata nafad'a,duk mukataru mukace Ameen. Nakara sa dayan falon Wanda yafi nafarkon tsaruwa daga ni ba sai anfadaba wannan falon d'an gatane wato Arifullah,naga daki 1 kwal sai dai akulle yake amma fa naso naga wannan dakin nasan Rabee'a ce kawai zata shiga intashiga na leka. Da kyar akaraba Rabee'a da Aminiyar ta Aisha dankuwa sunci kuka,gidan shiru bakowa sai karar ac kawai ke tashi acikin dakin ,sai yanzu ta kare ma dakin kallo gaskiya dakin ya tsaru ainun ta mike ta nufi bandakin kai Masha Allah abinda naji Rabee'a nafadi kenan Dan ko bayinma ya hadu iya haduwa ta kulle tafito takoma kan gadonta ta zauna ta tasbihi ga Allah da ya a zurtata da samun miji irin Arifullah,jin Muryarsu tayi suna ta shewa naji yace ku zauna kujirani nafito maku da Amarya ......! Maman Khaleel Nake cewa mukasance lafiya✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad ( Maman Khaleel) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga marubuciyar : Habiba Kishiyar zamani And now👇 NI KE DA GASKIYA Da sunan Allah mai rahma mai jinkai. Page 104 A hankali ya murda kofar ya shiga bakinsa d'auke da Sallama cikin siririyar Murya mai taushi,wadda shikansa bai san ya iyataba. Wani kamshi ne yaxiyarci hamcinsa ya shak'a ya lumshe idonsa aransa yace lalle Aure nasaba ce cikar kowani Mutum.. Ai bai gama rufe baki ba yajiyo zazzak'ar muryarta mai taushi wadda d'axu Mama cikin nasihar ta tace"Rabee'a kizamo mai kwantar da murya alokacin da zakiyi magana da mijinki ya kasance kinzabosu kiyi su cikin kwantar da murya,ta nisa kamin naji tace " wa alaikasalam ya Hubby". Ai Arifullah bai san sanda ya karaso bakin gadon ba ya zauna ya ya leka kyakkyawar fuskar Amaryarsa, fuskarsa d'auke da wani Murmishi mai janhankalin Wanda akai danshi ,kamshin sa da nata suka gauraye suka bada wani NI ' im taccen kamshi cikin dabara ya lalubo hannunta ya soma murxawa a hankali cikin wani salo Wanda shikan sa bai San ya iyaba ,ya dube ta yace "Amarya ta zanso inkarajin sunan da kika ambaceni da shi yanxu domin sai naji kamar ba Rabee'a tafad'a minba" . Ta soma gyara mayafinta da d'ayan hannunta cikin jin kunyarsa tace "nice na kira mijina da sunan da naga yafi dacewa da shi wato( HUBBY)". Ai bata gama rufe baki va Ango Arifullah ya jawo Amarayarsa ya rungume tare da kai ma d'ankaramin bakinta cafka Wanda yadad'e yana kwad'ayin sa sai yau da yazama mallakinsa, aiko Rabee'a tuni tasoma wani kakkaucewa ,wai ita kunya,ai tuni bai saurara mata ba sai dan wayarsa da tasoma Neman a gaji,yasashi sakinta yana furzar da wani numfashi a hankali sai da yadaida ta numfashinsa,ya ciro wayan yaga Abokansa ne, sai alokacin ya tuna yabar fa mutane a falo ya tsaya soyayya da Amaryasa ,a ransa yace wai dole nema wai rakiyar angon nan ,afili kam tsaki yaja kamin yadubi Rabee'a cikin wani so yace " Baby am sorry d'an tashi muje falo mu sallami wad'ancen y'an rakiyar, sukama gabansu magulmata kawai ". Rabee'a wadda jikinta yayi laushi da jin bakon al'amari Wanda bata tab'a tunanin haka Rayuwar Auren take da dad'i ba ,muddin kai dace da masoyin GASKIYA ". Ta k'ara gyara zama kamar bazata tashiba ,cikin muryar lallashi Arifullah yace " kiyi hakuri kinsan wannan al'adace kinji Baby". Rabee'a tai Murmishi kamin tace "karka da mu Yayana muje kaga fa kadad'e a nan badad'i ai ta jira". Tare suka jero kamar wasu taurari wad'anda suke haske sararin samaniya irin tsakiyar watan nan. Bakinta d'auke da sallama ta shiga falon,gabad'aya suka amsa tare da fad'in sannun ki Amarya mai d'auke hankalin angwanta,cewar wani da nahanga yanata fara'a. Rabee'a tai kamar zata nutse Dan kunya aranta tace to kodai sun ganmune? Ai bata gama tunaninba taji ta akan cinyar Arifullah ai tuni ta mike cikin jin kunya tasoma gai da su, ya durk'uso bakinsa saitin kunnen ta yace ok guduna zaki soma yi ko,ai yanxu zankorasu sutafi subarmana gida Dan ni yunwa nakeji gawani bacci ...! "Kai Malam kaji da mu Romeo baban soyayya,ai in kai hakuri yanxu xamutafi nima fa kasan ba gwaurobane kagane?". Muktar ya fad'a yana Murmishi. "D'akin ya d'auka da kwarai ai ko bakada Aure ai kanasa ran kaima kayi inji Kamal". Arifullah dai Dariya kawai yayi kamin yace " ai nafad'amaku kubarshi zankai kaina amma kuka k'i,Dan haka Baby na rabu da su kinji". Rabee'a dai tayi gum takasa ko kwakkwaran motsi kunya ta dabaibayeta. Basu d'auki dogon lokaciba sukai mana Addu'a tare da samun zuri'a tagari kamin suka mike har sunkai bakin kofa naji Faruoq wanda yayi tsit baice komi ba naji yace" to Ango abimana K'anwa a hankali dan ita da kai sabbine a nan". Dariya sukai suduka. Shikam sai ma dakatawa yayi da ga rakiyar yace ok babu damuwa munji y'an sa ido, ka gai da Hafsat. Ya rufe kofa ,sai tashin motocinsu yayi,ya dawo falon ya nufi kicin yau jinsa yake wasai sai tarin farin ciki flet da wani had'add'en glas Cup ya d'auko ya dawo falon tana nan inda ya barta ya d'auko ledar kajin da suka shigo da su,yasoma budewa naji wani kamshi ya daki hancina na had'iyi wani miyau mak'ut wanda yasa Arifullah wai gowa ya dubeni yace (Maman Khaleel )kyayi kibari wannan na Madam ne nace to ai nagode ma da naji kamshin ,dan kuwa nasan kuma masoya nasan baxaku damuba dan ko wannan kaza ta Amarya Rabee'a ce.....! NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad ( Maman Khaleel ) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga maribuciyar : Habiba Kishiyar zamani And now👇 Ni ke da gaskiya Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 105 (Nakusa da nak'arshe) A hankali yasoma yanka mata kazar yatara mata a flet kamin yadubeta cike da wata kalar sha'awa yayi murmishi kamin yace "Baby sauko kinji nasan cikin ki akwai yunwa." Tai d'an murmishi kamin tace "My Hubby nakoshi kai dai kaci nagode". "Kai !kai !!kai!!! dama a cikin zaman Aure akwai musu a tsakanin my?". Tai saurin girgixa kai kamin tace " a'a " "OK to inbabu to sauko muci kinji Amaryar Yaya". Ta sauko kan Carpet din ya zauna kunya tahana ta kai hannu ya jawota jikinsa a hankali ya d'auko wata tsoka ya kai bakin ta cikin jinkunya ta kai hannunta zata karba ya girgiza kai yace no My Wife yau ni zanciyar da ke in tunamaki rayuwar mu ta Asibiti". "Asibiti ?"tafad'a cikin mamaki atunaninta sam bai taba zama a kusa da itaba sai dai ta hangesa a bakin kofa . Ya hure mata idanun da takafesa da su tana tunani,tai Murmishi . Yace " kwarai kamin kisan halin da kike ciki lokacin da tsautsayin ya faru da ke komi a kabaki baki ci sai naxo nikadai ne zanbaki Abinci kiyarda da alokacin sunana Yaya Saifu,dakinganni sai kiyi shiru kidai na kukan zafin ciwon jikinki sai kuma yayi shiru yanatuna abubuwa da dama itakam ta tsunduma cikin kogin San mijinta Wanda wannan kaddara itace tasa gashi yau sunmallaki juna,ya dubeta yasaka mata kazar abaki wannan karon ba musu ta karba ya sa sauran abikinsa haka suka cigaba da cin kazar nan yana ta janta da hira mai kwantar da zuciya hartai dam bata luraba,sai da yakara dauko wata ne ta kwantar da kanta a kafad'arsa yace"kin k'oshine?". "Um mai gidana abin alfaharina nagode da Allah ya bani kai a matsayin abokin rayuwa". Yayi Murmishi ya tsiyayi wani Fresh yoghout na Jamil ya bata ,ta amsa tasha ta bashi sauran itama kamar yadda yayi mata,yakarb'a ya had'a da zaratan yatsunta wad'anda sukai kyau da bakin lalle da ja,bayan ya a je cup d'in ya sunbaci hannayen ta yadubeta tare da fad'in My Baby ya kamata muje muyi sallah mununawa Allah subhanahu wata'ala godiyar mu da yanuna mana wannan rana me albarka. Murmishi kawai tayi takasa ta shi saboda wata irin kunya da take ji. Ai cak ya d'aga ta bai zame ko ina da itaba sai d'akinsa ya direta a faffad'an gadonsa,jin kamshin tai ya bambanta da na d'akinda akafara kaita a hankali tasoma bud'e manyan idonta kai tsarki ya tabbata ga ubangijin talikai shikawai Rabee'a take mai mai tawa domin dakin Arifullah yafi nata tsaruwa gaskiya tsayawa fad'in yadda d'akin ya had'u k'auyancine ,sai dai muce Masha Allah. Jin k'arar ruwa yabata tabbacin Ogan nata yana ciki ,d'aure da towel yafito a k'ugunsa ,sai d'an karami yana ta faman goge jikinsa ,rufe idonta tai domin jin yadda tsigar jikinta ke tashi ,Murmishi kawai yayi yace a ho ki yarinya,ya nufo gadon yace oya kema jeki watsa ruwa ko kyaji dad'in bacci daga nan sai ki d'auro alwala. Tai Murmishi tace" to " Amma yaya kasa kayanka kuma naga nan ba bu kayana a nan" . Dariya tabashi aranshi yace " lalle Rabee'a yarinyace bata san komiba sai shagwaba, Kamin yace to naji bude idonki kije kiyi nan d'akin ma akwai kayanki to Dan Allah ban hijab nasa,yanufi wodrop yaciro mata milk din hijab sabo dal yace to tashi kije ko na hadamaki da kayan da zaki sa?". Tad'aga kai yako Ciro mata wasu fitinan nun kayan bacci Wanda Sam basuda maraba da rashin kaya ajikin mutum,babu yadda xatayi ta amsa bata jima ba tafito inda tasameshi yana kan dadduma,ya juya mata baya,tanufi madubin dakin tasoma shafa mai ahankali bayan tagama tashafa hoda gamida sa man baki kamin tabi sassan jikinta da wani turare Wanda tagani mai kamshi,komi take idonsa nakan ta amma ita anata tunanin lazimi yake. Bayan tagama nuk'u nuk'unta kamin takoma gefen gadon ta zauna tana jiran tsanmani,jin muryarsa tayi kamar mai rad'a yace "taso Baby" Bayan sun idar da sallah yayi ta jero addu'a tsakiyar kanta duk na neman kariya daga shairin shaid'an da duk wata halitta kamin suka shafa a tare yayi mata tanbayoyi gameda ibada haka tadunga bashi amsa d'aya bayan daya,ya dubeta fuskarsa cike da farinciki yace masha Allah ,yaja ta jikinsa a hankali ya rabata da wannan zubulelen hijab din yanata wasa da dukiyar fulaninta a hankali tuni Rabee'a jiki yasaki bata da katabus,"Arifullah yajuyo yagallamin wata uwar harara tare da fad'in Hajiya sai kuma a d'an bamu wajeko?". Sum sum nasoma tafiya tare da fad'in Allah yabaku hakuri sai da safe,bankarasa futaba naji karar rufo kofa gwaram ,sai da nakusan cin tuntube. Arifullah bai sararawa Amaryar saba har saida yaji ya gamsu sosai kamin ya koma gefe yana mayar da numfashi ,Rabee'a kam sai faman yimasa kukan shagwaba take,yajawota garesa yadunga shafamata baya tare da fadamata wasu kalamai masu tsada da wuyar fad'o jikinta yayi zafi alamar zazzabi yace amsorry Baby na Allah yamiki Albarka kinji sannu. Dakansa ya gasata cikin wani ruwa mai zafi ta kankamesa shikam sai faman sannu yake mata. Da safe yakira Mami yake fad'amata takira Dr.Khaleel tagaya masa Dan Allah yabada Nurse guda d'aya wallahi Rabee'a bata jin dad'i . Mami tai Murmishin su na manya tace Allah yasa baiyima yarinyar mutane illah ba,bayan sun aje waya ,takira Dr.Khaleel tasanar masa tace Likita kahad'a mata magunguna ga Driver nan zuwa. OK Hajiya sai yazo Allah ya bata lafiya. Bayan zuwan sister Rukayya tadubata sosai kamin tabata magani rage zugi,Dan da farko Rabee'a taso ta bata Dariya saboda yadda take tafiya,gawani shagwaba tak'aru shikam sai faman yimata sannu yake. Bayan sati d'aya da Auren Rabee'a a yau ne kuma hutun da Abban sa yabashi yacika ,acikin satin kam sun ragargaji soyayya,yanzuma kwance take kan cinyar sa tana fad'in" Hubby na dagske yau zakatafi office kabarni ni 1 a gida?". Ya sun baci Dan karamin bakin da yayi magana kamin shima cikin kwaikwayon muryarta yace "to ya zanyi inba kina so Abba yaxo hargidan nan yazaneni ba". Ai batasan sanda ta tuntsire da dariyaba kallonta yake cike da bugewa.. Maman Khaleel dinkuce✍️ NI KE DA GASKIYA 💖💖💖💖💖💖💖💖 Na Rabee'art Muhammad ( Maman Khaleel ) ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com Daga marubuciyar : Habiba Kishiyar zamani And now👇 NI KE DA GASKIYA 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Dasunan Allah mai rahma mai jin kai. Page 106 Kallonta ya tsayayi cike da burgewa ,yakara janta ajikinsa ai tuni suka koma cikin ruwan nan mai nikaya da masoya,bayan sun natsa tare sukai wanka ta tayashi shiryawa suka fito tsaf da su kamar wasu taurari ,har Mota taraka sa tare da yimasa addu'a Allah yatsare shi yadatar dashi abinda yake nema yakuma bada sa'a. Yayi Murmishi kamin yace" Ameen My Love nagode " Yafada yanatayar da motar bata koma cikin gidan ba sai da taga yabar harabar gidan kamin takoma ciki taciga ba da aikinta. O kwanci tashi babu wuya agurin Allah Rabee'art nahango dawani katon ciki a gabanta ,hai huwa ko yau ko gobe,awata ranan laraba bayan sun karya da safe suka koma daki da niyyar yin wanka ai sai zance ya canza salo da wasu yan wasanni da sauri nafito falo Dan kar nayi rashin kunya bayan sun natsa ne ya barta a kan gado yana mata darirayar katon cikin ta tare da fadin me ci uhum gata nan kwance, me ciki uhum gani nan tafe,ai batasan San da tamikeba tana Dariya tace lallai ma Yaya bakada tausayi ko ai ko sai ji tai Marar ta ta dauka takuwa runtse ido bakinta d'auke da Addu'a ai Arifullah da sauri yanufota in da yayi saurin riketa yazaunar da ita sai faman jera mata sannu yake itakam sai faman gyada kai take ,yashiga wanka yaji takara fadin Yaya katai makeni ka kiramin Mama narokesu gafara baya na Yaya,Marata,ai aguje yafito yazura jallabiya ya ko kinkimeta bai zame ko ina ba sai wani Asibiti mai zaman kansa da ke Dan gabansu ,suna zuwa akace haihuwace ya ko koma gida da sauri yalodo masu kaya mafi yawa na Baby ne da na Maman Baby,"wata Nurse Mai Suna Fatima Usman tadubesa tayi Dariya tace kai Ranka ya dade ai kayan sunyi yawa ,yace OK badamuwa ni da akulamin da Matata karna rasata kinji Sister ". Karka da mu insha ALLAH zata haihu lafiya ,ai bata gama rufe bakiba sai wata Nurse ta leko tace sister kawo kayan ta haihu ai tuni Arifullah ya karasa waje dauke da manyan a kwatuna ,bakinsa harkunne yana fad'in Alhamdulillah me akasamu ,tai Murmishi tace " Baby Girl akasamu yasoma kokarin sakai dakin haihuwa ,nan fa suka dakatar dashi dafadin yayi hakuri yanzu za,afito da ita dakin Hutu,yace OK nagode,waya yaciro yakira Mami yagayamata ansauka ,Mami cike da farin ciki tace "kai Alhamdulillah me a kasamu?". yace "takwarar ki ce Mami gamu a Asibiti". Mami cike da wani Farin ciki tace wani Asibiti ne ? Nan dai ya mata kwatance,bata sha wuyaba wajen gane Asibiti Dan ba boyayyebane acikin Kaduna millennium City. Mami tasamu Arifullah yarike jaririyarsa kam sai faman fara'a yake ,yana ganin su Mami ya mike tare da fad'in Abba kayi sabuwar Amarya Dan Mami tazama tsohon yayi ko Dadyna?. Alhaji Abdullahi yayi Dariya yace kwarai da gaske kuwa gasabuwa me zai da tsohuwa,Mami tayi Dariya tace " oho dai ai Dady da tsohuwar Zuma ake magani,akai Dariya Fatima wadda takosa abata yarinya tace amma Mami ai sabuwa fa akace itama ai danata maganin ,akasake yin Dariya, nan Daddy yayi ma jaririya addu'a ,kamin ya mikawa wa Mami ita ta amsa ,cike da Farin ciki yau Allah yanuna mata yar'Babanta Muhammad Arifullah,yarinyar babu inda tabar Fatiman ta kamar ita tahaifeta,nan danan jaririya tashiga ran Mami sosai,tadubi Arifullah tace "mutanan tudun wada sunji?" " Eh" nafad'a masu ,surutun sune ya farkar da Rabee'a daga Baccin da take cike da kunya tasoma amsa sannun da kowa na dakin yake mata tagai dasu,suka amsa,bayan shigowar likita yakara dubata yatabbatar masu da babu matsala tare da rubuta masu sallama,suka rankaya akai gida. Kullum gidan Arifullah cike yake da yan barka,Ana gobe suna Yaya Saif yazo daga kano,Wanda a yanzu yakara kyau da kiba ga Hutu Dan yanzu shine manager a kanfanin Alhaji Abdullahi Wanda ake futar da kowace roba,sakamakon sanin dasukai shine yayan Rabee'a awajan Bikinsa lokacin da yan kamfaninsu kwata suka zo taya Murnan Auren dan Megidansu. A gidan yasamu Fatima wadda duk takasa zaune takasa tsaye Dan Farin ciki Allah yajarbceta da son Saifullahi tun haduwarsu ta farko,sai dai shima Yaya Saif din yanayin Fatima sosai ,aiko afalo tasamesa ta caba kwalliya kamar wata Amarya inda ta dauko masa yarinya aransa yace kamar tata,Allah muma kabamu yarinya nan badi warhaka Dan wallahi bazan bar garin nan ba insha Allah sai anbani ke Dan kema naga kinayina sosai,duk wannan tunanin yanayine a zuciyarsa,fuska dauke da Murmishi tamika masa Baby,ya amsa har da hadawa da hannayentawani shock suka ji a tare ,da sauri tajanye hannunta tana yarfe hanunta,Murmishi yayi kamin yace "yadai Maman Baby lfy?". Tad'an hararesa ta gefen ido tace " um bakai baneba". Yadda tai yabasa Dariya, "OK matso kigayamun abinda nayi ,tare da gayamun yarinya nan watabiyo mu ko Ku? ". Ai da sauri tace "kai ai kasan Mune kaduba kagani mana?". Um hakane kece ai wannan Babyn ,matso kiji wata magana tako matso yace haka kema nan da 9 months zaki haifomin mai kamadake nima nadunga dauka,ina goyawa,cike da jin kunya ta rufe fuskar ta tana Murmishi tare da fad'in Allah yanunamin wannan rana,batasan zancenta yafitoba ,sai ji tai yace Ameen Tawan." Rabee'a wadda tundazu take ta sallama amma Sam basujitaba sunacen sunyi zurfi cikin kogin so,yanata nink'aya da su. Karo da tai da mutum yasata dago kai taga Auntyn tace ai da sauri tafita afalon babu ko waiwaye. Rabee'a ta karasa wajen yayanta suka gaisa ya mata barka tare da yimata addu'a Allah yasa sugama wanka lfy ,nabada sako abaki yana wajen Mama. Rabee'a tayi Murmishi nagode Yaya Allah yakara budi yasa afi haka,Ameen inji Arifullah wanda yashigo gidan yanxu ake shaidamasa zuwan Saifullahi abakin kanwarsa. Tare sukai murmishi, yakaraso sukai musabaha tare da fadin yau Ummina tasa kawu kawo mana ziyara " inji Arifullah . Saif kuwa sai faman dariya yake to kagani,akasake yin Dariya. Taron suna yakayatar anci ansha anraba abubuwa ,Mami akwati guda tayi nakayan Takwara haka ma Abba yayi nasa da na mejego tare da ba Amaryarsa mota yar karama wai adunga kai ta Makaranta da shan Ice cream. Ummi nada 1year akai bikin Yaya Saif da Fatima wanda dubban jama'a suka shaida amarya ta tare asabon gidan mijinta da ke nan tudun wada wanda akaimata ginin zani,kamar ba acikin Tudun wada gidan yake komi yaji sai dai muce Amarya da Ango Allah yakawo ciki da goyo. A watarana Alhamis Arifullah yad'auko Rabee'a daga Makaranta wadda tuni Arifullah yasaimata Admision na Kaduna state Unibasty inda take karantar Food tech. Yau kawai taji batasan tuki tace yakaita dakuma suka tashi ya daukota itada sabon Babyn ta mai Suna Kabir wato mahaifin Rabee'a inda suke kiransa da Musannaf,kamar daga sama ta hangi Alhaji Dalladi yana tafiya akan kwalta yayi baki yakara tsufa babu Mota dagani kasan rayuwa ta canxa ,har sun gota shi Arifullah yadubi Rabee'a yace ya dai Madam lfy naga duk kinrikice?" Cike da dimauta tace Hubby wallahi Alhaji Dalladi nagani rayuwa tajuya masa baya, Dan Allah in bazaka damuba muje katai makeshi, koda da nace fanene kaji. Yace kar ki damu uwargida abinda kikeso shi za'ai, yad'an koma baya inda sukai masa hon ,Afirgice ya koma gefe yazuge glass din tare da fad'in Assalamu a laikum. Alhaji Dalladi cike da jin tsoro yace wa'alaikumussalam yaro ya akai,ai kamin Alhaji Dalladi yarufe baki sai ganin Rabee'a yayi tafito yakoyi saurin fad'in Rab..Rabee'a kece ! Ya ko sa kuka ,ba Rabee'a ba har Arifullah sai da yabasu tausayi,Rabee'a tadubesa kai shiru kadai na kuka ga mijina nan kugaisa,tanuna Arifullah. Alhaji Dalladi cike da kunya yamikama Arifullah hannu tare da fad'in ykk ya yara,Yagoge hawayen da suka zubo masa yace kinga yadda Allah yayi dani lalle Usman yafini gaskiya akan hanani Aurenki da yayi domin a halin yanzu garin Aurena na Auroma kai na mai kashin tsiya ta sace komi nawa tasaida min da duk wata kadara tawa ,tagudu tabarni cikin masifa da bashin banki yanzuhaka gidana anyi gwanjonsa ,Usman ma yanzu baya gidana dan kuwa yanusan sheni kan yawan Aure Auren da nake alokacin gani nake NI KE DA GASKIYA dan ina da kudi zan iya Auro yarinyar da naga dama ,dan Allah kiyi hakuri kiyafemina ni da Yarona alhakinki ke tafiya damu domin anci maki zarafi ke da iyayenki. Rabee' a ta tausaya ma Alhaji Dalladi tare da fad'in" yanxu kana inane da zama ?" Ina nan Badarawa Balangu road nan nakama haya . Arifullah ya dubesa cike da takaicin abinda sukai ma matarsa amma inyatuna wani abukuma sai yaji sanyi tunda gashi shike da Gaskiyar dan shine keda rabo ajikin Rabee'a ,ya nisa yace Alhaji bani Account dinka,nan da nan yabashi yamasa transfer na dubu dari 5 wai yaje yaja jari. Nan fa Alhaji Dalladi yashiga godiya kamin sukai sallama cike da al'ajabin rayuwa. Alhaji kabir yamurje yayi kiba kamar bashi dan bana Arifullah yabiya masu shida Mama suka je suka sauke faralli,kafin sudawo Arifullah yasa ancanza masu ginin gida yakoma na zamani,gaskiya sudai Auren Rabee'a bakaramin rufin asiri bane ga rayuwar su,sai yanxu yake godiya ga Allah da baisa ya Aurar da Rabee'a ga inda bata soba shiyasa inkabi komi ahankali sai kaci nasara arayuwa. Arifullah kam yayi kyau dashi da Rabee'a ga yaransu guda 4 Ummi ,Musannaf,Hubby,wato takwaran ( Arifullah) sai Aisha ,cigaba kam Arifullah yasamu sosai arayuwar sa suna tai makon marasa karfi da gajiyayyu ,ba wai kara wa mai karfi karfi ba kamar yadda wasu masu kudi sukeyi,sun tare a sabon gidan su wanda Yagaji da tsaruwa cikin Unguwar dosa layin y'an majalisu,Hajiya Rabee'a tazama Babbar mace domin kasuwanci take baji bagani duk sati sai ankawo mata kaya Atamfofi,less,da shadda ya'yayi ,gamida kayan kicin tana dorasu a Whatsap Wanda yanxu tafara zuwa dubai da kanta don saro kayan. Kwance take kan faffadan kirjin Arifullah inada take ta faman tumurmusan san sa yace kai Baby wai ke baki girmane? Tako kara narkewa ajikinsa tare da yimasa wani fari wanda take matukar saurin burkitashi tace Abban Ummi Hubby na ai jina nake kamar yau aka kawoni gidan ka yarinya d'anya sharaf. Yaja dogon hancinta yace Inagodiya da Allah yabani ke Amatsayin matata,nima a kullum nayi sallah ina kara godiya ga Allah da yaxabomin mijin nunawa sa'a. Alhamdulillah!!!!!! To Sai dai muce masha Allah ,Allah yataimaka yakawo kasuwa me Albarka,Yakaro maku dankon Kauna a tsakanin ku damu ma baki daya Alkhairin dake cikin wannan littafi Allah yabamu lada dani da ku masoya ,akasin haka Allah ya yafemana gabadayan mu muhadu Asabon littafina me taken Y'AN UBANE MU,Nagode taku har gobe da jibi wato: MAMAN KHALEEL✍️