💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Nene tace ooo duniya ina zakije damu yaran zamani sai a barku in kuna hira da samari har aro murya kuke ko makale ta Allah ya kyauta muku ummmm!!!! "Tashi Fa'iza tayi tabar dakin Kunneta makale da wayar ganin Nene tana Mata hayaniya taki ta kyaleta ta yi hira da habibinta "Na'ima ta kalli D'ija tace to kinga yadda A ke soyyaya ko yarinya babu Abinda kika iya sai shirme haka zamu kaiki Siyama ta mayar dake gora a gidan A kull !! Bakinki ya sari danyan kashi inji Nene taci gaba da cewa Ai babban goro sai magogin karfe D'ija na baza tayi goranci ba a ko ina ballan tana a gidan Ali D'ija na Mowa ce a ko'ina to kaji!!! Mtssss D'ija taja ta gyara kwanciya gadon Nene gami da lumshe ido ita kadai tasan Abinda yake damun zuciyarta Da kallo suka bita Nene takama Baki tana kallon N'ima da ido tace tashi ma ni kinzo kin dameni kinga waccan kwallar ta aje kubude a kwai ganyan Magarya da kaikayi debu su ki tafasa ko wanne daban daban zaku fara Amfani dashi ne dukkaninku Mikewa Na'ima tayi ta dauko ledar magungunan tayi waje dasu a hannuta tasamu babbar tukunya ta zuba ruwa sosai ta daurasu a kan wuta Delu ce tashigo cikin Sallama suka gaisa da Nene cikin mutumci delu tace A,a Uwar masu gida har yanzu bata tashi ba ne ? "Wai gowa D'ija tayi tana dariya kadan domin delu mutuniyarta ce tun tana yarinya tace tuntuni natashi delu ina kwana?? "Lafiya lao Uwata kun tashi lafiya" Lafiya lau D'ijan tace ! Nan Delu ta zauna ta dinga kwantar wa da D'ija hankali har da yi Mata misali su a lokacinsu su basa sanin miji ake daura maka Aure dashi "Nene tace kwarai kuwa nima Abinda nake fada mata kenan tayi hakuri in Sha Allahu ita CE da riba Nene tace yawwa Angama hada kayan gumbar nan ko delu!?? Eh duk an hada an ma fara Aikinta karshenta ma kiga anjima an kawo ta inji delu. Tace Ai nasa Sallau yatafi can ruga ya samo mana nono mai kyau yanzu nan zaki ganshi ya dawo jarka biyu nace yasamo Yawwa delu inji Nene tace maganar wannan bakar zumar fa ?? Eh itama za'ayi in Sha Allahu ni da kaina zanyi ta kin San yaran yanzu duk basu Santa ba tunda tamuce ta mutan da !! Hakane cewa Nene tace Allah dai yasaka da Alkairi ya bar zumunxhi Babu komai cewar delu ai duk an zama daya Allah dai ya sanya Alkairi yabasu zaman lafiya *Amin Amin* Nene tafada Fuskarta dauke da Murmushi *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🐾 *NANA KHADIJA* 🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ✍🏼 *WRITTEN BY* _Binta Umar_ ( _MAMAN ABDUL WAHAB_ ) 🅿 *163* "Kunneshi Makale da Waya ta fito daga dakinsa cikin shigar kananu n kaya jins ne da shart duk blue ne sunyi masa bala'in kyau rigar ta kamashi sosai. Power din shi a murmurde kanshi da hula hana sallah ya Manna bakin glass baka ganin ko qwayar idonshi shi ko yana ganin kowa tarr! A haka ya shiga dakin Nene cikin Sallama ya zauna cikin kujera yana cigabah da Amsa wayar da'ike "Ya jima yana wayar kana ya kashe gami da mayar da ita aljihun gaban rigarshi. Fuska babu yabo babu fallasa ya gaishe da Nene hakama delu. Delu tace Ango kasha kamshi kai tun yanzu kafara kamshin kenan. Kallonta yayi ta cikin glass din yace delu kenan kamshi ai sai Ku tsaffi. Dariya delu take ta ba gaira babu dalili ta gyara zama tace wane mu ai zan kawo maka Amaryar taka sai karasa wane kalar kamshi takeyi domin zan hada mata turare mai kama jiki irin na mu na da!. "Yar dariya Ali yayi yace ai kam sai ki bada himma Dan ni kam ina son kamshi Ammafa ba ko wanne ba Dan in naji tana kamshin turaran "yan bori ko ro ta Anyi. "Daga delun har Nene dariya sukasa delu tace kai dai bari ai da kanka zakace ta sammaka irin shi in kaji kamshin sa. Girgiza kai yayi yana duba a gogo kamar ko dayaushe yace Allah ya tsareni da shafa turaran mata badani ba yafada yana kallon D'ija dake gado a kwance. Kallon Nene yayi yace ita kuma bata tashi ba ne har yanzu?. Ta tashi mana cewar Nene tanajin ka !! D'ija ke D'ija tafada gami da jan Dan ya tsanta. D'ija naji tayi shiru ganin Nene taki ta kyaleta ta Bude ido tace menene Wai Nene? Wallahi bacci nakeji. Cikin dariya Nene tace ai ! Dama Ali ne yake tambayarki zaku gaisa. Mikewa zaune tayi tana masa kallo mai kama da harara duk a zatonta baya ganin irin kallon datake masa sabida glass din dake fuskarsa a ya tsine tace ina kwana ya Ali!!. Shiru yayi yaqi Amsawa yana kare mata kallo tacikin glass din kamar babu gobe. Sai data kara Maimaitawa sannan ya Amsa ciki ciki Fuska babu Walwala Komawa tayi tai kwanciyarta tana Dan Jan karamin tsaki. Saurin dauke idonsa yayi daga kanta ganin yadda hular dake kanta ta same ta sauka kafadarta bakin gashinta ya bayyana "Bai kara kallon in data ke ba domin kar yazo yayi abin kunya a gaban su Nene?. "Yace Nene mai kuka girka ne na karii yunwa nakeji" Kafin Nene tace komai delu ta mike tsaye cikin A zama tace Lailai kam babu zama Maigida bai karya ba ni Delu!! "Tace mai zan kawo maka ? Cikin sakin Fuska yace komeye ma zanci Uwargida sarautar Mata Cikin sauri tafita tana dariya gami da cewa Ai ko yanzu zan hado maka Abinci Tana fita Ummi ta shigo suka gaisa da Nene cikin mutumchi kana ta fita daga dak in bayan sun gaisa da Ali tana kara jadda damasa cewar ya daure yaje su gaisa da "yan Uwanta suna ta cigiyarta duk da cewa duk dangi daya me Yace kar ki damu Ummi zanje insha Allahu daga na mike a gurin nan "Bayan Ummi tafita Ali ya kalli Nene yace gaskiya delu tana da kirki sosai ina son mutum Wanda ya San Abinda yake Cikin dariya Nene tace delu kenan ai mutuniyar kirki ce ga tsafta ai duk tsafa tata delu ta kusa tafini Kwarai kuwa cewar Ali tsafatar ta ne ma yasa nake cikin Duk wani abu da zai fito daga gareta kin sanni dai da tsamtsami Kan ya rufe baki delu ta shigo hannta dauke da kayan kari ran ka ta kaff ta aje agaban Ali!! Gami da jera masa komai yadda zaiji dadin ci Ai kuwa Ali kasa ya sauka ya tankwashe kafafu yafara kwasar girgin tsofaffi Ya na ci delu na bashi labaran ban dariya Nene na samusu baki kadan kadan !Sai ga Ali ya zage yana faman tulluqa dariya kamar cikinsa Ai ciwo domin wani abin in delu tayi sai ka dara dole Lokaci guda yaji yana bala'in kaunar matar tasan duk yadda zatayi tasa mutumn cikin farin ciki!! D'ija ma Dariya take kyalkyalawa a 6oye domin batayi bacci ba duk tanajin Abinda suke yi ita ma tana kaunar delu sabida Abin dariyarta in tanayin Abu kamar gaske. "Wayar Ali ce ta katse labarin da delu ke yi ! Daga wayar yayi domin ganin waye! Siyama ce babu Abinda ya canja a yanayinsa ya daga wayar kana yana cigaba da cin Abincinsa Daga daya bangaran Siyama cikin kwantar da murya tace Oga na Dan Allah kadawo wallahi bani da lafiya sosai munje hospital da momy na naga dr yace kwata kwata lalura ta bata asibiti bace yanzu narasa yadda zanyi tafashe da kuka wur Jan Jan Dake ya Bude muryar wayar dukkaninsu sunji mai maganar har D'ija gabanta ne yafadi jin muryar Siyama!! Tabashi tausayi yace Ok toum kinga please ki dai na kuka komai yayi zafi maganinshi Allah zanzo in Sha Allah dama ina so in zauna dake zan tambayeki wasu Abubuwa before in tafi Amma Allah bai nufa ba kiyi hakuri in dawo sai musan meya ke faruwa ko Dadi ne ya kama Siyama jin Ali yana rarrashinta sai ka wai ta hau shagwaba ta babu gaira babu dalili! Biye mata yadinga domin yabawa D'ija haushi ai ko taji domin wani bacin rai ne yazo ya tokare mata a maqogaro jin yadda Ali ya sake yake hira da Siyama Abinda da bayayi sai wani rarrashinta yake Ta dinga sakin tsaki ita kadai a kwance "Nene tace kishiyar tawa CE babu lafiya? "E Ali yace yana maida wayarshi Aljihu" Masha Allah Allah ya in ganta cewar delu ai in kaji dama likitoci suna fadar basu gane wace irin cuta ce ke damun mutum ba to tabbas dama ciki ne da mutum "Ai kuwa Allah yaraba lafiya cewar Nene" "Ameen Ameen Ali yace yana Mikewa gami da kallon Nene yace kizo kirakani in je in gaisa da "yan Uwa wallahi wasu gidan bazan iya kai kaina ba "Tabe baki Nene tayi tace ai ko kaji kunya Ali ni babu in da zani ga D'ija nan kuje tare ma da ita dama bataje ba Komawa yayi ya sauna cikin kujera yana Sosa kunne da key dinshi idonshi a kan D'ija n yace ok to yi mata magana ta tashi inaso ne yau yau din nan inje in duba jikin Siyama Hakan yana da kyau cewar Nene dama ina ta yi maka Addu'a Allah yabaka Ikon yin Adalchi a tsakaninsu D'ija ta hau tashi wannan karon baccin gaske ne ya soma fizgarta Bude ido tayi tana kallon Nene batace komai ba" "Nene tace ko karyawa bakiyi ba kin kwanta bacci ki tashi Zaku zaga ke da Ali ku gaggaisa da jama'a in yaso in kun dawo sai ki kwanta din "Nene ki kyaleni dan Allah tafada tana gyara kwanciya" A'a ya Asalin in kyaleki Nene tafada da rai a bace taci gaba da cewa wannan ita ce damarki ta karshe nan da "yan kwanaki kin zama matar Aure ya kamata kije kuyi Sallama da DANGI!! Ganin ran Nene ya 6aci yasata Mikewa zauna tana gyara hular kanta rai a bace ta fice daga dakin domin kuwa sai tayi Wanka sannan Duk yana lure da irin harare hararen data ke masa ita duk a zaton ta baya ganinta Nene tace ina kuma zakije ki ka fita nazata kaya zaki sanja kawai Zanyi Wanka ne sannan inzo in karya D'ija tafada domin tasan Ali baya son jira kila in yaji haka zai iya cewa ya hakura yayi tafiyarshi sai taga yakara gyara zama cikin kujera Zumbura baki tayi ta fice daga dakin cikin zyciyarta tace mutum kamar maye Nene tace Ai kaji Abinda tace ko sai kajirata tunda kai zata raka" Yana laluben wakar mutuminsa joe cikin wayarshi yace Ai dole injira kin San Hausawa nacewa Amarya bata laifi insu fa Amma bani ba yafada yana dariya yacigaba da cewa yo ni ko yau a ka kai min Amarya tayi min laifi wallahi Uwarta zanci A'a Ali cewar Nene dama ina so inyi maka fada a kan saurin hannunka Dan Allah kar in kaima ka D'ija laifi kadan kadinga dukanta. Kasan yarinya CE "Yace to kar ki damu Amma ita ma kiyi mata Fada babu ruwanta dani banason rashin kunya da gadda ma kin San duk halinta ne in nakafa doka a gidana banaso a karya min duk Abinda nace inaso ta dinga so sai mu zauna lafiya da ita "Ay duk nasan halinka Ali Dan Allah Ku zauna lafiya ita kuma zan jamata kunne sosai Allah yabaku zaman lafiya da zuri'a dayyiba Allah yabaka ikon yi rike Amanar da nabaka Allah yabaka hakurin da jimiri da daukar dawainiyar mata biyu Nene tabashi tausayi sosai da Sosai kana yaji dadin addu'ar datake masa sabida haka rage Sautin dake fita daga cikin wayarsa yayi kasancewa a kwai eirpix a kunnenshi! Ya kama hannuwan Nene duk biyun ya riqe anasa yace ki kwantar da hankalinki Nene Wallahi tallahi kinji na rantse miki ko zan riqe miki D'ijan ki da kyau babu cuta babu cutarwa mutukar kikaga wani Abu ya biyo baya bayan Auranmu ba fata nake ba to badaga gareni bane in Sha Allahu naji dadi kwarai da wannan kyautar da kika yi min Wallahi da zaki tona zuciyata kiga yadda take A kan D'ija da kinyi mamaki. Amma babu komai zakiyi mamakina in Sha Allah Da yar dar Allah satin da a kammala bikin zaku tafi umara ke da delu kuje kuyi mana Addu'a Bakin Nene yaqi rufuwa sai dariya take gami da Farin ciki tanata shiwa Ali Albarka!! *muje zuwa* *kuyi hakuri dani Dan Allah Wallahi ina muku kokari* 😄 *A kwai tsare tsaren da wasu daga cikinmu muke gudanarwa mu writer's domin kawo cigaba ta fannin bunqasa har shen Hausa domin ci gabanmu mu Marubuta. Ina fatan dukkanin Abunda zanzo muku dashi zaku karbeshi hannu bibbiyu za kuyi min kyakykyawar Fahimta tananan zan tabbatar da cewa e lailai son da kukewa min kukewa rubutana na gaskiya ne* *I will Always say thank you very very much to my people* 😘 *love you All* Wallahi ina son Ku ban cire kowa a cikinku ba💋💋💋 *Allah ya kara danqon zumunxhi da kauna ta Dan Allah*👏🏻 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITEEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿164* Haka D'ija ta fito ta same su suna ta fama hira cikin farin ciki Kallon Nene take cike da mamaki ganin irin walwalar data ke kamar wacce a kai wa Albishir da gidan Aljanna Zama tayi gefen gado tana tabe baki "Nene tace kinji Dan Albarka ko D'ija ya biya mana Umara ni da delu ana gama daurin Auran Ku zamu tafi" "Allah yasanya Alkairi shine kawai Abinda D'ija tace taja Bakinta tayi shiru domin so take ta canja kaya gashi a zaune yaqi tashi Dan ma da Hijab a jikinta rigar jikinta ta mai da datayi wankan! Sabida ya hana ta tsayawa ta lalubi Abinda zata rufe jikinta Satar Kallonta yake tana kici kicin dauko kaya cikin jakarta wacce tazo da'ita Tafito da Mai tafara shafawa Fuska a murtuke ta kalli Nene tace kice Masa ya bani Wayata tafi sati Uku a hannusa ya kamata yabani Aba ta haka! Sannan Ni ya tashi Dan Allah zan sa kaya Sam haka bai dace Ai ta kallon mutane tafada tana hararasa! Wai Harara a duhu kenan Sam Ali bai San me take cewa ba yana can ya shagala da kallon kafarta Wacce take faman shafawa mai Babu Abinda yake daukar hankalinshi a kafar tata kamar cikar dunduniya gami da sharabarta Wannan yana tabbatar masa da cewar yarinyar cikakkiyar Mace ce domin duk ga Alamu nan sun nuna! "Nene tace bafa nasan Neman Magana D'ija yaushe yake kallonki Abinda ma idonshi da tubarau Dan Allah yi ki sa kayanki kutafi kada rana tayi yace zaije Abuja ne ya dubo kishiyarki Siyama bataji dadi ba Cikin basarwa D'ija tace wacece kuma kishiyata ni bani da Kishiya Domin Aunt Siyama "yar Uwa ce Ai sai da son Mutum a zuciyarka zakayi kishinshi Ni ba zaman kishi zanje inyi ba Nene" "Nene tace to nayi laifi ba kishiyarki ba "yar Uwarki ko wa dai yayi zagi a kasuwa yasan da Wanda yake Marakunya kawai kar kiyi kishin nasa mana ai kinaji kina gani za'a kwaceshi sai ki zama "yar kallo a gidan" Dariya D'ija tasa tace nifa badake nake ba Nene" "Oho miki dai Nene tafada tana gyara zama" Satar Kallon Ali tayi Aiko shima ita yake kallo tun dazu da sauri ya kauda kansa Cikin bacin rai wato yarinyar nan tana nufin bata kishin sa Ita D'ijan dadi taji da taga ranshi ya baci dama haka takeso Ta cigaba da shafe shafen ta babu Abinda ya dameta! Mi kewa Ali yayi yana kallon ago go kana ya kalli Nene yace bara naje waje tasame ni a can ina jiranta "To to shikkenan ai yanzu zata fito ma" "Da sauri D'ija tace zai Fita fa baki yi masa Maganar wayartawa ba "Nene tace Dan Ali bata Wayarta ko ma samu ta kyale mu" Tsayawa yayi yace karki damu zan bata yanzu Wayar nacikin motana Sabuwa ma na sai mata! Jin yace sabuwa ya sanja mata yasata sakin Fuska tace Allah ya shi maka Albarka Dan nan I tama D'ja dadi taji tasan wayar bata wasa bace tunda yaya Ali baida karanta Duk yana lure daya na lure da yanayin da fuskarta ta nuna lokacin data ji maganar sabuwar waya girgiza kai yayi kawai yafice daga dakin cikin zuciyarsa yace yarinya duk kigama rashin kunyarki da Fitsararaki zan kamaki ne lokaci guda zan daidai taki!! A gurguje ta saka kaya ta zauna domin karyawa suna ta labari da Nene da haka Nene take koya mata dabarun iya zama da Miji da yadda a ke kula dashi "Tace kinga ba ke kadai ba ce Dan Allah D'ija kar inji kar in gani banda fitsara da rashin kunya kar kibani kunya ki kula da Mijinki kiji ko Sabida ni Ali ya tabbatar min dacewa ya karbi Amana kema Dan Allah kibawa mara da kunya Kanta A sunkuye tace to Nene Amma in naji kince in kula dashi kamar yaya naga dai shi ba yaro bane ko" "Humm yaro man kaza Nene tafada da murmurshi a fuskarta tace yanzu duk bazaki fahimci mai nake nufi ba sai nan gaba! Mubar maganar maza yi ki gama kitashi kar yagaji da jiranki kin San dai halinsa Cikin sauri ta kammala ta Mike gami da daukar mayafi ta yafa domin kuwa baza ta sa hijab sabida anayin zafi sosai Sai mun dawo tafada tana kokarin Fita" Mi ke wa Nene tayi ta biyo bayanta tace to Allah ya ki yaye hanya Dan Allah Ku shiga har cikin gari Ku gaggaisa da jama'a sosai "In Sha Allahu Zamuje sai dai in shine yace baza'a ba" A'a bazai ma fada ba Nene ta tari nimfashinta! Ta6e baki D'ija tayi tace kwata kwata yanzu na fahimci ba kyason Laifin yaya Ali Nene"! "Bara nayiwa Fa'iza magana tazo mutafi tare"! To babu laifi Nene tafada gami da daukar bota domin daura Alwalar sallar Walha *NENE KENAN BADAI RIQO DA ADDINI BA* Lokacin da Tashiga bangar su Ummi duk suna zaune suna karyawa har Abbah Ta tsuguna tana gaida Abbah fuska a sake yake Amsawa yace Uwata kin gujeni ko sabida kina ganin Nene kin manta dani ko" "Dariya D'ija tayi kadan ta na mikewa tace ba haka bane wallahi Abbah" "Yace hakane mana Uwata. Kin Sani a kwandon shara ko" Yanayin yadda yayi maganar yasata yin dariya sosai tace Abbah kenan Ai Neben ce daga zuwan mutum duk ta daga mana hankali wallahi" "Yace sai hakuri Uwata kiyi Mata biyyaya in Sha Allahu wataran kece da riba! Kanta A sunkuye tace in Sha Allahu Abbah Allah yasaka da Alkairi Allah yakara girma"! "Ameen Ameen Allah yayi miki Albarka ya Albarkaci rayuwarki" To D'ija tayi Mamakin da ta gaida Ummi ta Amsa cikin Sakin Fuska ba kamar da ba har dayi mata wasa. To ita ma D'ijan bata kawo komai aranta ba tafi tunanin Addu'ar datakeyi ne kullum A kan hakan Allah ya Amsa "Tace Fa'iza Dan Allah ta so muje zamu raka Yaya Ali gaishe gaishe wai bazai gane wasu guraran ba" Zare ido Fa'iza tayi tace jiya nan duk munje ni kam babu in da zani dama kece bakije ba! "Dan Allah ki zo muje kiji" "Gaskiya kuyi tafiyarku nagayamiki jiya babu in da bamuje ba ko Abbah? "Kwarai kuwa Abbah yafada yace Amma baza'ayi haka ba kitashi Ku tafi kawai ai ba laifi bane dan kin Kara zuwa yau I tafa tanajin tsoron tafiya da yaya Aliyu wallahi sai tai tafaman yiwa mutane Masifa Hijab kawai tazira dama ta tawo da nata Wanda Ali ya sai musu ita da D'ija suka fita gami dayi musu Sallamar sai sun dawo Jameel sai faman tsokanar D'ija yake tai masa banza Yana zauna cikin mota yaga fitowarsu daga gida Tun Kafin su karaso ya fito daga motar ya dakawa D'ija wata muguwar tsawa yace koma kije ki saka Hijabi karki karaso nan A haka!! Saura kadan D'ija tasaki fitsari Dan bakaramin razanata tsawar Ali tayi ba sai tace tunda take dashi bai ta6ai mata tsawa irin ta yau ba! Da sauri ta juya da baya tana kallon filin gurin Allah yasa babu jama'a sosai sai "yan yara kananu duk da cewar. Gurin baya rabo da matasa to Amma babu mamaki. Tunda Tara ta huce duk sun watse daga gurin kowa yatafi kimtsawa domin zuwa kasuwa! Taji dadin hakan sosai Wannan wulakanci da meyai kama sai kace wata "yar cikinsa ya kewa tsawa Kamar zata Fashe da kuka ta koma gidan domin dauko hijab!!! *MRS AHAMAD GWADABE* 👌🏻👌🏻👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿165* Nene zata tada Sallah taga D'ija tashigo rai A 6ace tace lafiya kuma kika dawo kina bacin rai? "Humm Wai hijab zan sa nifa wallahi Nene Dan kin matsa ne da sai inyi zamana. Sai ya dinga yiwa mutum tsawa kamar "yar sa" "Dariya Nene tayi tace Sai kiyi ai ke har yanzu kin kasa gane halin Ali ko ? Dan Allah dauki Ku tafi kin San dama baza ya yadda kibishi a haka ba Hijab din ta nemo ta zira bata cewa Nene komai ba tafice daga dakin da rai a 6ace! I ita suke jira domin har ya kunna mota Fa'iza na kujarar baya a zaune tayi tsuru tsuru! Kusa da Fa'iza n take kokarin Zama bayan ta bude motar Ta cikin miroow din motar yake kallonsu yace daya ta dawo nan domin ni babu yarinyar da zata mayar dani drevar n ta" Kallon Fuskarsa D'ija tayi taga babu Alamun Rahama Ai ko ita nan da nan ta hau gyara Fuska domin kar yakawo wargi a gurin domin dai tayi bala'in jin ciwo tsawar da yayi mata dazu! Babu wacce tayi motsi a cikinsu Fa'iza na zungurar D'ija !! D'ija najin ta tayi mata shiru domin ta San Abinda take nufi!! Babu yadda Fa'iza ta'iya ta Bude mota zata fito. Ali ya dakatar da ita yace koma ki zauna a inda kike waccan marakunyar dai ita nake so ta dawo nan din Dadi Fa'iza taji sabida haka sai ta sake gyara zama Abinta Ta fi minti biyar Kafin ta fito ta kuma kusa da shi din duk yana kallon ta ta miroow din! Tana shiga yata da mota Suka fara tafiya babu maimagana a cikinsu Fuskarshi take satar kallo tana so ta tambayeshi Wayarta Amma ganin yadda ya Sha kunu yasa take jin shakkar tambayarshi Amma dai bara ta gwada tagani Cikin Salonta tace ina wayar tawa kace zaka bani tana cikin motarka! Kamar da dutse take magana ko kallonta bai yi ba!! Bata daddaraba ta kara maimaitawa Amma wannan karon sai data kira sunansa Ta gefen ido ya kalle kadan ya mai da hankalinshi kan tukin motar da yake yace "Anqi Abaki Wayar ki kwata in zaki'iya! Kallon Shi tayi tana gyara bakinta na sabo tace kamar yaya in kwata fa kace? "Eh hakana nace" Zuba Masa ido tayi cikin Mamaki!! "Yace Dauke min waddannan idanuwan naki daga kaina" Dauke kanta tayi tace kai kace fa zaka bani har gayawa Nene kayi yanzu" "Eh ni nace zanbaki yanzu kuma nafasa da A kwai damuwa ne"? "Tabe baki tayi ta dauke kai tace babu wata damuwa karike wayar ka kawaii in Sha Allah gobe zaka ganni da wata" "I tama kwacewa zanyi Sai nai ra'ayin ki kiqe waya zaki riqe yarinya" "Lailai ma D'ija tafada tana dariya kadan tace Meye hujjarka ta riqe min waya harda i kirarin zaka hanani amfani da'ita na Farko dai ba kai ka sai min ba ! Gyaran Murya yayi yace ke bana son shashanci Kina faman yiwa mutane dariya a kan titi ke ko kunya bakiji yanzu da da wannan mayafin zaki fito wai ke Dan Allah mai yasa ba kyaji ne? "Nifa ka takurawa rayuwata sai ace kullum mutum sai ya sanya hijab tabdijam"! Tafada wani fari da ido Duk yana kallon Abinda takeyi ta gefen idonsa saurin dauke idonsa yayi daga kanta lokacin datake lumlumshe idonta da sunan fari! "Cikin ransa yace in na dakata wannan "yar sai tasamu mu fadi a motar nan!!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿166* "Yace ke A yanda kike a haka ai in kina yawo a titi batare da Hijab ba dayawa jama'a zasu shiga wani hali wasu har ta kaisu ga hadari!!" "Nice zan zama hadari ga jama'a? D'ijan tafada domin kwata kwata bata fuskanci inda maganarsa ta dosa ba" Ko Nuffasa bai bari tayi ba yace kwarai kuwa" gwara ki dinga suturce kanki In kikaja hankalin wani ban yafeba kuma Alhaki a kanki" Cikin Mamaki D'ija take kallonsa tace Alhaki a kaina fa kace to mai nayiwa Mutune da har zan dauki hakkinsu"? "Ke kika sani yafada gami da murtuke fuska! To itama D'ijan shiru tayi bata kara Magana ba Fa'iza ko na kujerar baya tana jin hirartasu tanawa D'ija dariya Sam bata iya soyyaya ba a cewarta! Gefe guda kuma tana chatting da Dr dinta Sai soyewa suke Abinsu!! Wayarshi ce tayi kara dama ya jona ta a chaji a jikin motar kallon fuskar water yayi! Siyama ce! Bude muryar wayar yayi bayan ya daga "Yace Lafiya wai kar kidameni Malama nace zanzo anjima OK" Kuka tafashe dashi tace yanzu baza ka fahimci halin da nake ciki ba ya Ali" "Wani mummunan Labari naji wai zaka Auri Yarinyar nan D'ija " "Da Sauri ya katseta ta hanyar cewa dakata Siyama dama Abinda zaki tambaye ni ke nan? Ki ke ta damuna a waya Eh hakane saura kwana Uku daurin Auran ma in haka kikeso kiji to ! Rurucewa tayi da kuka tace shikkenan ni haka zanzo in koma a banza duk a kanka na hadu da cuta mai wuyar magani ni yanzu yaya zanayi ni Siyama"! "Tabashi tausayi yace kin ga ya isa ki daina kukan haka Mtssss kina so kifasa min dodon kunne OK"! "Yanzu yaya kikeso Ayi miki? Ko nuffasawa batabari yayi ba tace so nake kazo kai nakeson gani! Dariya tabashi cikin zuciyarsa yace in zo ki kasheni da Warinki"! Sai da yasaci kallon D'ija kadan Kafin yace wai in nazo mai zan miki ne nace miki zanzo komai dare ki kyaleni kinji ko!! Tace to kayi hakuri Dan Allah in takura maka zanyi zaman jiranka tafada kamar gaske" Yace OK sai nazo ki dinga Addu'a komai yayi tsanani maganinshi Allah kinji ko" To kawai tace masa Amma bata dauki maganar da muhimanci ba tana nan da qudirinta na ko ita ko D'ija Dan halak kafasa!! Kallon D'ija yayi da gefen ido bayan ya kashe Wayar tayi kicin kicin da Fuska ya lura tunda yafara Waya da Siyama ta Sha kunu!! Shareta yayi yaciga ba da tukinsa hankalinshi kwance! To A haka Suka dinga Faman zaga dangi babu ina da basuje ba Duk in da sukaje sai ai ta jansu da wasa da tsokana ga Amarya da Ango sunzo Sallama!! "Shi Kam Ali dake muskili ne baya biye musu D'ija ko sai tsagalgala take dake duk kakannita ne Shiyasa take zuba iya shegenta son ranta Fa'iza natayata" Wata karamar kwanwar su Nene da suke kira gwaggo Altine! "Tace kuzo muje daki dama muyi wani sirri banaso wan can Malalacin yaji mai zamuce tafada tana kallon Ali" Bai ce musu komai ba sukazo suka Wuceshi gwaggo Altine na Hararasa Dariya yasa yace wai ni ina ruwana dake ne tunda nazo kike hararata ko Dan nace banayi dake ne kin min tsofa nafin Son Nene!! Banza tayi dashi suka shige daki ita dasu D'ija harda bugo kyaure!! Agogon dake daure a hannusa ya kalla Sha biyu shaura yace Allah kuka jima a ciki sai dai Ku nemi mai mai daku gida domin tafiyata zanyi!! *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADJIA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *ALMUMINU YA ALLAH* *🅿167* Zaunar dasu tayi kamar wacce zata koya musu darasi Wata Leda ta jawo cike da gari kan magani A daddaure gefe guda kuma ga jarkar zuma nan a ajiye ta kalli D'ija tace dauko ko funa gasu can A kwando a kife babu musu D'ija taje ta dauko ta na Binta da kallo! Ko wanne garin magani sai data hada shi da zumar ta dama shi sosai zumar ma wata iri ce Dan dagani taji kayan hadi sabida irin yajin datake fitarwa ga wani bauri da Dan dano mai kama Baki! Da Sauri D'ija tacire bakinta tana furzarwa tace anya kuwa gwaggo zan iya Sha wannan Abin kinji bakina kuwa yadda ya dauka!! Tabb Aje kufin maganin tayi tana tabe baki! Ita ko Fa'iza duk da tanajin rashi dadin Abin Abakinta ta daure tana Sha kadan kadan! Sabida tasan meye amfanin Abin Gwoggo Altine tace ke banason shashanci dauki ki shayeshi Tass bayanshi ma sai nakara dama muku wani kun shanye a gabana domin bazan Baku kutafi dashi ba kuje kuyi min Asara tunda baku San Amfanin Abin ba A to!!! Haka za'a kaiku dakin mijinnaku batare da gyare gyare ba Ku zaku shawahala A can din in Baku tsaya An gyara Ku ba!! "To wai gwaggo Maganin menene nifa ban fahimceki ba D'ija tafada duk da ta soma dago hasken Abin" "Ban Sani gwaggo n tafada tana harararta tace Allah sai kin shanye A bin nan zan qyaleki kinga "yar Uwarki ta kusa shanye nata ko Kallon Fa'iza tayi tabbas ta kusa shanye nata dariya tayi tace lailai sis kin bada Amanna bafa kisan ko maganin menene ba sai faman Sha kike sai dariya take mata! Hararata Fa'iza tayi batace komai ba sabida tasan Iskancin D'ija ne kawai! Sai in CE Ku San a tare suka shanye da ita da Fa'izan domin tana saga kufin kurba daya tayiwa Abin ta shayen rabinsa! Suna aje Kofi gwoggo n tafara kokarin dama wani wannan Wanda zata damashi kuma da nono ne fari Tass dashi!! Ko wannenku ya dauka tafada bayan tagama damawa" Babu Alamun wasa a fuskarta Hakannan suka dauka suka kafa kai suna Sha cikin "ya mutse Fuska!! Ba zato sukaga Ali ya turo kofar dakin yashigo da Sallama Binsu da kallo yake yana kallon hannuwansu Wani Abu yagani jaga jaga a Kofi sunasha Nan da nan zuciyarshi tafara tashi yai sauri ya dauke kansa cikin "ya mutse fuska yace kai wannan men ene kukesha haka babu kyawon gani!! Hararasa gwaggo tayi tace babu ruwanka wai wa yace kashigo ne iyi? "Yace babu kowa naji shiru ne kin sanyasu a daki kin barni inai miki gadi to tafiya ta zanyi inada uzirirrika dayawa Ki kyalesu haka mutafi ko in tafi sa samu Wanda zai mai dasu gida! "To Ai sai ka tsaya su kammala Abinda suyi tukkunna!!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿168* "Me sukeyi gasu a zaune wai Dan Allah meye wannan kike dirka musu yafada yana kallonta cike da mamaki" "Tace babu ruwanka kai ma in kanaso sai in dama maka" Dariya tashi sosai sabida haka sai da yadara wai shima in yanaso sai ta dama masa Lailai kam ai da ya kwana ciwon jiki qila ma ta kaishi ga kwanciya gadon Asibiti! "Yace a'a Alhmdullh nagode ni kam yana murmushi kallonsu D'ija yayi Kansu a sunkuye suna faman kurbar magani cikin Damuwa!! "Yace Wallahi duk wacce a cikinku tazo tana kukan cikinta na ciwo sai naci Ubanta Sosai da sosai kun kama Abu kuna tasha Dan rashin hankali!! "Gwaggo Altine tace Au zagina kake Ali Dan ina yi musu gata Wanda ta wani bangaran ma kai a kaiwa gata Dan Nema!! Yo ina ruwanka daza kazo kana tada jijiyar wuya a kai!! "Yace yaushe kikaji nazage ki gwaggo kefa rigimarki yawa gareta Allah yabaki hakuri bana son muna wannan fadan dake!! Duba Fa gwaggo da kyau kiga Abinda kika basu suke Sha dagani wannan Abin zai sanya ciwo!! "Nace kacire bakinka a kan lamarin in kana so mu shirya da kai babu wani ciwo da zai sasu sai dai ya gyara musu jiki ma maganin Sanyi ne ai!! Shiru Ali yayi yana binsu da kallo Cike da Mamaki! Gwaggo tace katashi kaje waje yanzu zasu fito Ku tafi sarkin Azzala!! "Girgiza kai kawai Ali yayi ya mike domin fita dama ko batace yafita ba fita zaiyi sabida daya daga kai ya kalli Abinda yake cikin kofin sai zuciyarsa ta tashi!! "Yace duk yadda A kai A kwai lauje cikin nadi A lamarin nan tunda ba'a son in gani!! "Oho maka dai gwaggo tafada " Bayan yafita gwaggon ta dauko Wani irin turare a kananun kwalabe tace Wannan turaren hadinshi irin namu ne na mutan da Dan yanzu dayawa masu hada turare basu San irin madadurin da'ake amfani dashi ba gurin hadawa kasancewar sabbabin da suka zo! Ni nashiga kasuwa na nemu kayan hadin na hada muku da kaina sabida haka kar wacce tayi min wasa dashi ko wacce ta dauki bibbiyu Ku tafi da Na'ima ma" Yadda zakuyii Amfani dashi shine A ruwan Wanka zaku zubah kadan dominn yana da karfi bayan kun fito daga wankan sai Ku tsiyaya a hannu ko mutsike duk jikinku dashi Yana kama fatar jiki yakan Dade bai bar jiki ba!! "Wannan kuma tafada tana jawo wasu kananun bukitai cike da wani irin mulmulallan turare !! Tace na tsugono ne ne kullum ta Allah zakunaa daukar daya kuna turare jikinku dashi!! "Kun fahimce ni ko? Gwaggon tafada tana kallonsu Babu Wacce tayi magana A cikinsu sabida kunya D'ija ko tana can tana Addu'ar Allah yasa kar Ali ya fahimci maganin me sukesha tasanshi da wayo da Saurin Fahimtar Abu ko karya kayi a gaban Ali nan da nan yake ganeka!!! *MUJE ZUWA* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿169* Sai da suka shanye Tass sannan gwaggo Altine ta kyalesu" "Tace zanzo gobe ai gurin Nene sai bayan daurin Aure zan dawo sabida haka Ku shirya in nazo gobe wankan magani zan yi muku to kaji!! "Dija tace kai gwaggo duk Wanda kika bamu bai ishe ki ba" "Yimin shiru ja'ira yarinya Dan baki San Amfaninsa bane yanzu da an kwana biyu zakizo kina nai ma da kanki" "Yar dariya sukayi suna mamakin gwaggo Altine bata da rifi ko kadan ita" Sabida haka basu ce komai ba suka mike suna yi mata sallama! "Tace ko Abinci yaqi tsayawa kuci sabida tsabar azalzala irin tashi!! A zaune suka samu Ali yana faman daddana waya!suna fitowa ya mike gami da daukar hularshi ya kafa sai yakara kyau sosai hular tayimasa kyau" Satar kallonsa D'ija take a fakaice cikin ranta tace shi kowane kaya yasa sai sunyi masa kyau. Yanzu dai sai ya dawo kamar Allu Arjun sunyi bala'in kama da da ake fada bata yadda ba yanzu ko ta yadda Abinda Ali zaifi Allu Arjun dashi tsayi da fadin kirji!! Saurin dauke kanta tayi sabida kar ya fahimci tana kallonsa" Abinda bata sani ba kuwa duk yana an kare da irin satar kallonsa da take basarwa kawai yayi Cikin mutumchi sukayi sallama da mutan gidan suna ta shi musu Albarka har waje gwaggo ta rakosu sai dataga tashin motarsu sannan ta koma cikin gida cike da farin ciki! Misalin biyu saura suka karasa gida parking ya gyara ko wacce tafara yun kurin sauka ba um ba uhm uhm dama haka suka tawo yana kallo D'ija sai faman sinqe sinqe take a cikin hijab dinta nazarinta kawai yakeyi da Alama bata da gsky Abin tsautsayi tana kokarin fita daga motar ledar tazame daga cinyarta tafada can qarqashin motar daidai kafafu Ali!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿170* Da Sauri ta sanya hannu tana kakarin dauka ledar Shima ya sanya yana hannun hannuwansu suka hadu da junta! Riqe ledar tayi kata mau tana zare ido ! Tuntuni Fa'iza tayi ficewarta. Dama! "Saki muga Abinda kikewa nuqu nuqu a cikin hijab tun dazu in lure da ke yafada yana kokarin kwatar ledar a hannuta" Ganin zasu yaga ledar yasa ta salar masa domin yaqi Saki sai faman ja yake! Kwancewa yayi hankalinshi kwance yafara nazarin a binda ke cikin ledar Wannan turaren ne ya dau hankalinshi bude kwalbar yayi yana shanshanawa Lumshe ido yayi jin wani kamshi mai sanyi da turaren yakeyi" Mai da murfin yayi ya rufe ya sanya kwalbar a ljihunshi domin qamshi yay mishi yayi fashin turaran bazai bayar ba! Wasu dauri kan magani ya dauko ya na kallon D'ija n yace wannan maganinin menene ? Shiru babu Amsa kanta a kasa tana motsi da baki domin tarasa ma Abinda zatace masa ko me yake nufi dasa turaran a aljihu oho masa! "Yace tambayarki nake fa"? "Nima ban Sani ba" "OK to tunda baki San ko na maye ba kawai a zubar dasu shiyafi yafada yana kokarin tusa ledar ta tagar motar zai cillar! Da sauri ta riqe hannusa Wanda batasan ma ta riqeba tace Wallahi babu ruwa na gwaggo Altine ne kasan Halinta!" Eh Ay nasan natane tunda dazu naga ta dama ta Baku kuna Sha Dan rashin hankali! So nake ki fadamin meye Amfaninshi sai kawai in baki Abinki kiyi tafiyarki! "Ni kam ban San Amfaninshi ba tafada tana sunkuyar da kai ta lura ya gane ko na menene! "Yace karya kike yarinya kin San komai ni zaki rainawa hankali!! Shiru D'ija tayi batace masa komai ba! Ta6e baki yayi ya aje mata ledar kan cinyarta yace dauki Abinki nama gane ko maganin menene Amma shawarar da zan baki kisha a hankali kinji ko!! Babu kuzari D'ija tafito daga motar kai a sunkuye babu bakin magana Dan wata kunya ce ta Uzzira mata shine dalilin dayasa ma takasa mayarwa da Ali martani balle ta daga kai ta kalleshi Simi simi tashige gida tana mamakin Ali!! Shi ma murmushi yayi yana girgiza kai A fili yace *Khadijatuna kenan manyan mata!* Tada motar yayi yabar Unguwar ko in ce Kano din domin Abuja ya nufa kai tsaye!! *To Allah ya tsare hanya Ali*😊😊 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADJI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿171* Gudu ya dinga Fafurawa sabida haka nan da nan yaje Abuja Faruk yayi wa waya Kafin ya shiga Bracck din nasu yake tambayarshi yana gurin Aiki ko Kuwa! Faruk yayi Mamakin Wayar Ali domin yau tsawon kwana shida kenan da rabon da yakirashi a waya sai shi jiya da ya kirashi yake masa maganar kama"yan fashin da sukayi! "Yace Eh ina gurin Aiki mana yau Kaga dama ka kirani ne! Banza Ali yayi masa yabar Maganar da yake tabi ruwa! Yace yaya kuke ciki da Mutanan ne? Tsaki Faruk yaja yace ba'an ce da kai kazo ba kaqi OK dazu naji Oga dama yana Maganar zai kiranka A waya kazo sabida dole sai an tsaurara musu zasu fadi inda shugabbannasu yake kanaji bayan fashi da makamin da suka Addabi Al'umar musulmi dashi A she har garkuwa da Mutane sukeyi!! "Ok Ai yanzu haka ina cikin garin gani a gida ma Siyama babu Lafiya Amma yanzu in nafito zan shi go dole zamuyi Waya da Oga! "Kana nufin kadawo ne Faruk din yafada" "Yace E mana ma koma tare jibi kenan nafuskanci Mutannan zasu bamu Wahala fa Ali n yafada "Kwarai kuwa cewar Faruk din yaci gaba da cewa ga Hidima a gabanmu Mtsssss" "Dariya Ali yayi kadan yace Wace irin hidima kai hidima take gabanka ni tuntuni nagama tawa hidimar" Ok kasamu yanzu kenan tunda ka tabbatar da kasamu D'ija A hannu dole ka wanko kafa kadawo mana da da muka kasa gane kanka sai faman dacin rai kake wa mutane har dasu gaba kai ko kunya bakaji ba!! Mtssss Kaga saurara min malam kasan tsawon shekarun da na dauka ina dakon son yarinyar nan a zuciyata da har zaka dinga daurwa wan can Dan Iskan gindi ya shiga go nar da batashi ba sabida kwata kwata kai dashi Baku San kawaici ba!! "Kyalkyalewa da dariya Faruk yayi yace Haba Alhji Ashe kawaici ka tsayayi kaiii Amma naso D'r tane yasamu yarinyar nan da sai inga inda kawaicin naka zai tsaya!! "Fuska Alin Yasaki kamar yana gaban Faruk din yace Ai mutuwa ka wai zanyi kawai nasani in har haka ta kasance Allah yasa D'r ba Alheri bane shiyasa ya musanya mata dani D'r din ne ba Alheri ba? E" shi din OK sai nagaya masa bakasan yanzu sirikinka bane! Nasani Mana Sai me Dan Ubansa ni daya so ya kashe ni da rai na Dan iska kawai!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADJIA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDULWAHABU) *🅿171* Dariya Faruk ya dinga kyalkyalawa Ali kamar cikinsa zai yi ciwo Shima a nasa 6angaran dariyar yakewa kansa yace kai Dan Allah karkafasa min dodan kunne mtsss ko meye Abin dariya oho yakashe wayar yana Murmushi domin a zahiri shima dariya yakewa kansa yanzu inda Dr yasamu nasara yaya zai yi darayuwarshi ta66!! Aiki jaa!! Yafada A fili sannan yafoto daga motar ya kulleta ya durfafi part dinshi bakinshi dauke da Addu'a kar yashiga ya riski warin nan na Siyama! Ma'akatan gurin ne suke ta kawo gaisuwa sai da ya tsaya ya Amsa cikin sakin fuska da mutumta mutum kana yasa mukkuli ya Bude gidan!! "Siyama da Rukyy ne a zaune a falo suna Hira Rukyy ta bararraje kamar wacce take gidanta ko gidan ubanta ga kayan Abinci nan birjiki sunci sun barshi gami da kananu kwalaben na kayan Maye Wanda suka sha! Rukyy cikin kananun kaya kirjinta duk rabi a waje wando jikinta ya yi bala'in matse cinyoyinta kanta yasha qarin gashi sai tsotsar roci take tana shiryawa Siyama makircin da zata kullawaD'ija in tashigo gidan,! To Siyama n ma cikin Riga da sket take irin "yan kanta tana zaune kanta babu dankwali tayi parking din gashin ta Wanda da kyar ya hadu guri guda fuskarta takara haske alamu sun nuna tananan tana bleecin din ta farcenta zaqo zaqo har yau Dan bata yankewa tai musu ado da Jan farce ganin Alin baya nan kai da kagansu bazakace "yayan Musulmai ba ne Ar'na sakk! Rukyy tace Mata tunda kince wan an ruwan ya ki daina fita kamata yayi mu koma gurin Malam ko yadda yace kiyi ne baki yi daidai ba a kasamu matsala Dan wallahi har yanzu kinayin wari duk da irin turararikan da kike amfani dasu masu qarfi! "Mtssss wallahi narasa yadda zanyi Rukkyy Siyaman tafada tac gaba dacewa yanzu Abin ma ya sauya Wasu irin kuraje ne suke fitowa a gabana masu bala'in kaikayi in suka fara kaikaiyi ko a inane sai na Sosa nakejin dadi gashi Dana gama sosarwa zasu fashe yanzu duk na kwaile fatar gabana!" Zare ido Rukyy tayi cikin tsoro ta Bude baki zatayi magana sukaji ana kokarin Bude kofaa! Shine ya An karar da Siyama ta tuna da cewar Ali yace zaizo!! Nan da nan ta diririce a gigice ta mike tsaye tayi hanyar bedroom dinta da gudu sai kuma tadawo a gigice tana debe kwalaben kayan mayen da suka Sha ta hau tusawa a jakar Rukyy cikin tashin Hankali!! *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿172* Da sallama ya shaga Falon fuskarsa babu yabo babu fallasa! Gigicewa Rukyy tayi dataga Ali nan da nan ta hau Neman mitsi tsin gyalenta tanaso ta rufe kanta" Kallo daya yayi musu ya dauke kai !kai tsaye hanyar dakinshi ya nufa cikin zuciyarsa yana Allah wadai da su! Hada baki sukai gurin yi masa sannu da zuwa! Sama sama ya Amsa ya wucesu Da sauri Siyama ta tawo cikin tsarguwa da rashin gsky kanta a sunkuye ta kara so yana shiga dakin tabi bayansa Gabansa yafadi ganin ta shigo Dan shi kwata kwata yanzu tsoron ta ra6eshi yake! Ai.ko tana kara sowa kusa dashii yafara jin tashinn qarni! Da sauri ya juya baya yana kokarin kwance a gogo yace menene kuma kije dakinki zan fito in sameki yanzu Wanka zanyi ! Yaqe tayi tace wai da zan hada maka ruwan Wanka ne! OK ngd kije kawai zan had a da kaina 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿173* Simi simi ta juya zata fita daga dakin! Wai wayowa yayi yana Binta da kallon yana ya mutse fuska yace yaya jikin naki? Cakin Farin ciki ta tsaya tace da sauqi dai " Masha Allah yafada yana kokarin Bude kofar toilet yace ka fin nafito kiyi kokari ki sallami wancan qawar naki mai makama da Arniya! Kinji ko!? To tace jiki a San yaye tafita daga dakin! Tsaki yaja yashige toilet Abinshi! Tana ta6e baki ta zauna kusa da Rukyy tace wallahi mutumin nan Dan rainin hankali ne kwata kwata na lura yanzu baya son in tsaya kusa dashi Rukyy tace ai yana da gaskiya ba zan boye miki ba gaskiya duk Wanda ya ra6e ki dole zaiji babu dadi nima dai Dan babu yadda na'iya ne Mtss bana son cin fuska Rukyy ! Tafada a fusace! Humm yanzu dai mubar maganar yaushe zamu koma gurin malam din domin karbo makarin wannan ciwon qila ta bakinnaki ne banyi amfani dashi dai dai ba ! "Duk sanda kika shirya sai muje ko gobe ne! "A nya kuwa kinga ya dawo dole mubari ya fara hidimar Auranshi sai muji dadin tafiya kinga sai muji dadin yiwa malam bayani nasan zai bani taimako sosai! Tunda kikace haka za'ayi Rukyyn tafada gami da gyara zama bata da Alamar tafiya Kallonta Siyaman tayi tace gwara fa ki mike naga kina gyara zama wallahi yace kan yafito ki San nayi ! "Ni din Rukyyn tafada cike da mamaki" Dariya Siyama tayi tace kwarai kuwa Dan ma bakiji sunan da ya kiraki dashi ba" Wane sunane? "Arniya Siyaman tafada tana dariya" I tama dariya tayi tace Lailai mutumin nan bashi da mutumchi Siyama ! Humm kisa daya cikin biyu sawon ki a likkafa ki fice kar ki jawa kanki duka Dan Wallahi sai ya dake ki shi babu Abinda yadameshi! "Lailai ko da "anyi "yar doke doke Dan in ya dake ni ba yadda zanyi ba" "To tunda haka kikace zauna ya fito yasame ki ni "yar kallo ce ca zanyi nace ki tafi kince baza ki tafi bah Eh din sai sanda naga dama Rukyyn tafada taci gaba da cewa ke kike tsoronsa shiyasa ya rai naki har yake dukanki! Kinga Rukyy mubar maganar wasa Dan Allah ki tashi ki tafi kar kijawo mana cin mutumchi domin tunda yace ki tafi nasan in yafito yaga baki tafiba abinda zai biyo baya bazai kyau bah!! "Aikin banza Sai kace wani gidan gwal Rukyyn tafada gami da mikewa tsaye Karaff! A kunnen Ali yaji lokacin da tafada sabida haka a hangunce yakaraso cikin Falon ya dauke Fuskar Rukyy da mari!! Dama yana "jin haushin yarinyar sosai duk da cewa bbu wata maganar arziqi da ta ta6a hadashi da'ita!! Yau so yake yaga iya inda rashin kunyarta ya tsaya!! *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) 🅿 *174* Zabura Rukyy tayi gami da dafa kunchinta domin bakaramin shigar mari taji ba har idonta yafara kawo ruwa sabida radadin Marin! Idonshi a tsaye a kanta yace wai ke marakunya ko to mai kike nufi da cewar bazaki tafi ba gidan Ubanki ne kokuwa har zaki budi baki kina zagina to duk kunnuwa na sun jiye min Abinda kike fada ina son in San da Abinda kike gadara "yar iska kinzo kina lalata ta duk Abinda kuke shukawa ke da a bayan fage ke da sauran "yan Uwanki muna da rahoto sai in CE kunsan sunanki ne a farko babu irin kayan Mayan da ba kwa ta'ammali dashi to bari kiji mutukar kika daura wannan yafada yana nuna Siyama a kan hanyar da kike bi wallahi sai na sanya bindiga na fasa miki kai Kafin hakan kuwa sai nafara gana miki a zaba kina ji kina gani zan karayraya kafafunki sannan in harbe ki kowa ya huta da mugun iri!! Yaci gaba dacewa daga yau sai yau na rabaki da Siyama babu ke babu ita mutukar naga kafarki a gidannan karon mu dake bazai kyau ba!! "Cikin Wata muguwar tsawa yace "Fice min Anan "maramunchi" Ni zaki zowa da Shirme n banza da wofi!! Da sauri ta sun kuya ta dauki jakarta cikin 6arin jiki tafice daga Falon hannunta dafe da kunchinta bakin kamar yasa zuciyarta tayi bindiga!! Falon ya ke Nazari Fuskarsa a murtuke! Tuni Siyama tashiga taitayinta kanta a kasa ta kasa yadda ta kalleshi gabanta sai faduwa yake!! Zama yayi cikin kujera yana ya mutse Fuska kamar ko da yaushe in ba dole ba babu Abinda zai sanyashi zama a falon Wallahi! Gyaran Murya yayi yace Siyama dago kanki ki kalle ni bana son Muna Furchi!! Kinji ko A tsarge ta dago kai ta kalleshi sai kuma tayi saurin sunkuyar da kai!! Yace so nake ki sanya idonki cikin nawa zamuyi magana ne kar in kara maimaitawa To a zahirin gaskiya bazata iya jurar kallonsa ba kamar yadda yake nufi gani take kamar zai fahinci Abinda take Ai katawa a bayan fage Wanda yanzu yagama gargadin Rukyy a kansa bayan haka kuma I danunsa suna da wata baiwa da ba kowace mace ce ta iya jurarar kallonsa ba kai ba mata ba har maza domin Allah yama Ali wani kwarjini!! Abin daga Allah ne!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿175* Ai ko zuba mata ido yayi lokacin da ta dago kai tana kallonsa cikin tsarguwa! I danta yake Nazari ganin sun yi ja gashi suna lumshewa sunyi fici fici dasu! Lailai zarginsa zai tabbata bai San sanda ya mike ba yakarasa kusa da ita hankali a tashe Dan ya ma manta da wani warinta ya tsaya kusa da ita Fuskarsa a hade yace Bude min bakinki mugani! Gabanta yana dukan Uku Uku Lailai yau Ana wata ga wata tafada ciki zuciyarta! Wangame bakin tayi cikin tsoro Harshenta ya zubawa ido yana Nazari! Yafi minti uku yana Nazarin harshenta gami da hakoranta bai Fahimci komai ba sabida haka komawa yayi yaje ya zauna a inda ya tashi! Yace mai ya sanya idonki ya koma haka ko kema kin fara shayeshayen ne irin na kawarki! A'a Wallahi tafada da sauri ko kunyar rantsuwa babu tace bana samun bacci ne shiyasa kullum idona yake a haka gashi kwana biyu sai yai tayi min qaiqayi Amma yaya Ali ni Allah ya tsareni da shaye shaye ita ma Rukyy din ina mata addua'Allah ya shiryeta! Girgiza kai kawai yayi ba Dan ya yadda da Abida tace ba zai tsaurara binkice. A kanta domin yanzu ko tanasha Abin bai huda ta ba ya tabbata in Rukyy ce yace tabude bakinta bazata budeba sabida tasan Abinda yake nufii! Da hakan Mutukar ya kama Siyama da Aikata daya daga cikin wannan ko shiga qungiyar su Rukyyn da suke aikata ma'sha A shayeshaye Neman jinansu babu Abinda basa ai katawa kwannan labari kafa sabuwar qunyar matan ta riskesu suna nan suna binkice a kanta domin daukar matakin gyara Mutukar yaji ko ya gani cewar Siyama na ciki tabbas mai kwatarta a hannusa sai Allah!! Yace daga yau sai yau nara baki da wan can yarinyar ba mutuniyar Ar'ziqi bace cutar dake zatayi kinji ko muddun naji labarin baki rabu da'ita ba to wallahi tallahi ranki sai yayi mummunan 6aci!! Kinji Abinda nace ko? "Eh in Sha Allahu zan kiyaye tafada bakinta yana rawa" Yace sai magana ta biyu ina son kiyi min bayanin Abinda yake damunki domin na fuskanci tabbas baki da lafiya banaso nashiga hakkin ki!! Kanta A sunkuye tafara harhada kalamar daza tayi Amfani da ita to tace masa me yake damunta! Yace ke nake sauraro ko ni in fadamiki abinda yake damunki? Bakinta yana rawa tace um dama sai... Dama Wallahi yau Ku San sati Uku kenan wani ruwa yake fito min a qasa na har yanzu yana futa ban San kona menene ba tafashe da kuka!! "Gashi mai qarni duk irin turaran dazansa baya dusa she warin narasa yadda zanyi ba irin Asibitin da ba mujeba nida momy na sunce basu gane ciwon ba!! Ya fahimchi Abinda take nufi Amma sai ya basar!! Yace kince ruwa yana fita a kasanki banfahimci Abinda kike nufi ba kiyimin dallah dallah!! *Ku dinga hakuri dani Dan Allah nagode*💋💋 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿176* Shiru tayi kai a sunkuye tana girmama irin wulakancin Ali yanzu yana nufi n bai gane hausarta Ba sai tayi masa dallah dallah kamar Ba Ba haushe Ba" "Yace ke nake sauraro" Babu yadda ta iya tace ina nufin Al'aurata a nan ruwan yake fita" OK nagane to me kikaje kikasa a gurin nasan dai a iya sanin da nayi miki ban sanki da wannan ciwon ba ko dai kinyi Amfani da sabulu mai karfi a gurin ko dawani Abinda kika sa? "Babu Abinda nasa kawai rana tsaka natashi da ciwon tafada da kai a sun kuye" Yace kin tabbata? Kar muje gurin Dr ya dubaki yace ga dalili shiyasa nakeso kiyi min bayani tun anan! Allah haka ne yaya Aliyu tafada ko kunyar rantsuwa bataji Ba" OK toum idan Anjima ki sa meni a Asibin Dr Hashim wannan Abakin nawa ai kin ganeshi ko? Yayi hakane sabida bayason daukarta a mota Dan karta sauya masa kamshin motarsa da warinta! "Tace to kamar wane lokaci? "Bayan Magaribah zakije" Yafada yana Mikewa gami da yin hanyar fita!! "Marai raicewa tayi ganin zai fita wai ita nan Sha gwaba tace yaya Aliyu Ali yaushe ne daurin Auran ne! Basar da ita yayi yana kokarin fita takara maimaitawa! "Yace kiyi musu waya Mana ki tambayesu nima ban sani Ba yayi ficewarshi daga falon!! "Yana fita taja tsaki gami da tabe baki tace wato na lura Asiri baya kama wannan mutumin sai kissa to daga yau nabar bata lokacina gurun jifanshi wancan Matsiyaciyar yarinyar zan tasa a gaba!! ******************* 6an garan su D'ija kuwa suna shiga gida ko zama Nene bata bari sunyi Ba ta hau kwalawa delu kira wace ke kchin tana Aikin gummaba bayan ankawota daga gurin niqa!! Tace kinga "yan halak ma sun dawo dama yanzu muke zancanku nida delu ina Ali ko yatafi Habuja din!! Eh kawai D'ija tace ta'aje Abinda ke hannuta can samman siff din Nene ta cire hijab tayi waje! Fa'iza ma can gurinsu ta wuce cikin gajiya! Cin kari tayi da delu hannuta dauke da wani katon kwanonsha cike da gumba da tukkudi irin na mutan da ga wani uban nono kirtif dashi fari tas da alama dama wa delu take Nene tayi kiranta A'a Uwata kun dawo a she cewar delu! "Eh gwaggo delu yanzunnan muka shi go ai bara nashiga ban daki nafito kibani labari D'ijan tafada gami da daukar buta tashige bandakin cikin sauri!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿177* "Nene tace sannu delu gaskya yau kinsha aiki kinga ai gumbar nan tayi kyau sosai!! Kwarai kuwa cewar delu tace Allah yasa su Sha yadda ya kamata kin San yaran yanzu a kwai shiririta! "Ai kuwa dai Nene tafada tacigaba da cewa yanzu ai zasu fara sha to kaji Abinda tai saura ko wacce ta tafi dashi gidanta dakanta zata nema in tasan amfaninta a jikinta! "Gskyrki Nene delu tafada tana aikin mutsika gum a cikin kwanon Sha! D'ija na fitowa Nene tace yau maza karbi abin hannu delu ki shanyeshi Tass!! Kallon Abin dake hannu delu tayi kirtif dashi cikin kwanonsha tace wai menene yanzu fa gwaggo Altine sai data takura mana musha wani magani gaskiya Nene kubarshi kawai ina godun ciwon ciki! "Nene tace ke banason shirme wane irin ciwon ciki ai Ba duk a kace ki shanye ba kisha ki aje shauran in anjima sai ki Sha ragowar bana son gaddama! Ganin ran Nene zai baci yasa ta karbi kwanon hannu delu n ta zauna cikin bacin rai ra sanya ludayin da delun ke damu dashi tafara Sha! Ko rabinsa bata Sha Ba ta'aje tana kallon Nene tace idan anjima zan shanye sauran wallahi!! "Oho miki dai Nene tafada tana taunar goronta tace in ma baki shaba kanki kikayiwa nidai nayi bakin kokarina to kaji!! Dariya D'ija tayi tace nace miki zan shanye abina da daddare sai dai ki tashi kiga babu komai a kwanon na shanye Tass! Shuru Nene tayi mata tace yawwa delu saura waddancan sakarkarun suma a hada musu nasu ! "Delu tace yanzu za'a hada in Sha Allahu" To Dr Hashim yayi Mamaki daya ga Ali a ofis dinshi binshi yayi da kallo da baki a sake yace Har gama gabar da zage zagen Alhji" Lailai yanzu kana da tabbas din D'ija ta zama taka shiyasa ka tako kafarka nan! "Kaga Malam Ba wannan ne ya kawo ni Ba Ali yafada gami da dagawa Dr din hannu!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *Humm yanzu nagane masoya na na gaskiya ta66 gsky mutum mugun ice ne Allah ka karemu da masu fuska biyu*😊 *🅿178* Zama cikin kujera yayi yanawa Dr din wani kallo! Hannu Dr ya mikama sa yace kai ai yanzu dole sai da rarrashi kaza siriki na! Yana ya mutse fuska ya saka hannushi cikin na Dr din yace ta ina nazama sirikin ka!?kaje can kanemi sirikin ka a waje a mma Ba a nan Ba! Dariya Dr yayi yace kai din dai Kaine ga ko dole a ce da mijin iya baba! Waye mijin iya Alin yafada cikin Basar da zancan Dr din kamar bai gane hausar Ba! Ganin Alin yana so ya mai dashi shashasha ya ce kai fa baka da mutumchi mutumina Allah yasa dai lafiya! "Lafiya lau Ali yace gami da gyara zama yaci gaba da cewa madam CE babu Lafiya! Zare ido Dr yayi yace kana nufin D'ija"!? "Hararasa Ali yayi yace Allah ya sawaqe maka OK ciwo kake jawo mata dama Dan kana bakin cikin rashinta da kayi ko yaya? "Ban fada Dr yafada yace kaifa dadina da kai Saurin has ala daga tambaya kace madam babu lafiya ai kaga dole in tambaya" "I ta ka dai gare ni Alin yafada yace Siyama nake maka magana fa"! "Ok yanzu naji zan CE Dr din yace yanzu ina Siyaman? A gogon hannusa ya kallah yace ita nake jira ai nace mata tazo bayan sallahr magariba ta same ni a nan! "OK Mai yake damunta ko mun samu karuwa ne? Tsaki Ali yaja yace sai tazo dai ban Sani Ba! "Dan Allah ka bin kice ta sosai wai wani ruwa ne yake Fitar mata a jiki wallahi bakaji warin Abin Ba muddun kara6e ta! Cikin Nazari Dr yace Ayya Allah ya sawaqe ai yanzu abinda mata suke fama dashi kenan kuma walllahi karan baninsu shike jawo musu!! Humm Allah shi kyauta musu to Ali yafada yana duba a gogo a karo na biyu yace muyi sallah ko naga lokaci yayi mutukar magaribah ta wuce bata zo Ba zanyi tafiya ta ne ka wai!! Mi kewa Dr yayi yace a'a baza'ayi haka Ba dole kajirata kila wani Abin ne ya tsareta Ammafa yanda kafadi irin ciwon nata ya bani tsoro da Alama Abin yayi tsananin a jikinta ! "I ta tasani Ali yafada gami da mike wa domin tafiya masallaci! Suna tafe suna tattauna Al'amarin har suka shiga massalacin da ke a kwai cikin Asibin Dr din Dan Ba karamin A sibiti bane A garin Abuja! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KJADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿179* Bayan sun fito daga massalaci ko zaman minti biyar Ba suyi Ba a ofis din Dr din sai ga Siyama fakam fakam ta shigo cikin Asibin daga gidansu Ruky take taje ta bata hakuri ne a kan tujarar da Ali yayi mata! Kwankwasa Ofis din tayi dake ta ta6a zuwa Asibitin! A kace ta shigo kawai daga ciki tasan muryar Dr ce addu'a take Allah yasa kar Ali ya gaji da jiranta ya tafi sabida ta San halin kayanta! A zabure ta bude kofar ta shiga da Sallam Dr ya Amsa gami da nuna mata gurin Zama Shiko Ali kallo ya bita dashi yana nazarin ta ganin yadda fuskarta ta nuna rashin gaskiya! "Yace ina kikaje kafin zuwanki nan iyi" Gabanta ne ya fadi nan da nan ta harhada kalmomi tace Momy na CE tayi min waya wai batajin dadi shine naje na dubata!, ina ta addu'a ma kada in bata maka lokaci tafada kamar gaske! "OK wa kika tambaya kafin kije duba momyn naki? "Yi hakuri Dan Allah tafada tana kyarmar baki gami da addu'a r Allah yasa kar ya dizgata a gaban Dr din! "Yace ai na hakura Ammafa ke da Allah wa ya San yawon da kikeyi dama idan bananan Shiru tayi kai a kasa! Dr yace rabu dashi kinji ko Uwargida Sarautar mata wannan Mijinnaki bashi da imani zai miki kishiya maimakon ya rarrasheki sai masifa yake miki! Kwallar muna furchi ta soma Tarawa a idonta tace hakene Dr dazu INA tambayarsa yaushe ne daurin Auran yace bai Sani Ba" A jiyar zuciya Dr yayi yace rabu dashi kinji yau saura kwana Uku ki kwantar da Hankalinki Abinda ma yarinyar ta gida CE! Wani banzan kallo tayiwa Dr din taqasan ido cikin zuciyarta tace munafuki kawai ko da ta gida ce hakan bazai hana naci Ubanta Ba! Tace Hakane kam Amma Dan Allah kafadawa Abokinka yayi mana a dalchi tafada tana satar kallon Ali! Mtssss yaja yana Hararar Dr din da Siyama yace Abinda kukazo yi kenan? Ya Kali Siyaman yace naqi nayi a dalchi n duk wacce tafi kyautata min a tsakaninku hankali yana kanta wacce ko bata jin Magana a cikinku sai dai taga ana yi!!! Dr yace mubar zan can Siyama dawo nan yafada yana nuna mata kujerar da take opposite da Ali" Simi Simi ta je ta zauna tana jin tsoron tambayar da Dr zai yi mata! "Yace Bayani zaki yimin sosai yau tsawon kwanaki nawa kika dauka kina cikin Wannan yanayi kuma in da A kwai wani abinda kikayi Amfani dashi a gurin kifadamin karki boye min domin musan irin maganin da zamu dauaraki a kai!! Shiru tayi! Sai da ya kara maimaitawa Sannan tabude baki cikin in da inda tace rana tsaka kawai natashi dashi Amma INA wanke gurin da kowane sabulu! Ai kinji illarta Dr yafada yana kallon Ali cikin mamaki! Ta6e baki Ali yayi yana daddana waya gefe guda kuma warin Siyama yafara damunsa sabida kusanchnisu da junaa ji yake kamar ya daura hannu A ka sai ya mutse fuska yake yaki kallonta ko kadan! To shima a nasa 6angaran Dr din. Daurwa ka wai yake domin hancinsa yafara shanshano masa abinda ke a kwai!!! 💋 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿179* Girgiza kai Dr yayi yana wasa da biron hannunsa yace kin tabbata bakiyi Amfani da irin magungunan nan da kuke sawa Ba a gurin ?" "Kai a kasa tace ban sa ko mai Ba Dr" "Yace Ok bara na kira "Habiba"zatai miki tes karki damu in Sha Allah zaki samu lafiya" Wayarshi ya dauka yakira wata number ko minti uku ba'ai Ba sai gata tashigo jikinta sanye da kayan Aiki Tace ran ka yadade barka da yamma" Yawwa barka Habiba kuje da Madam zakiyi mata tes yafada mata irin tes din da zatayiwa Siyama n" Tace to in Sha Allah yanzu za'ayi Mikewa Siyama tayi tabi bayan nouse din" Simi Simi" Ita ko Habiba sai da ta tsaya ta gaida Ali sai fara'a takeyi sabida tasan Ali Abokin Dr ne shima nashi 6angaran cikin sakin fuska ya Amsa mata suka kama hanya suka fita" Mintuna Ashirin Sai gasu sun dawo Habiba ta mikawa Dr wata farar takkada takkada na kunshe da Abinda sakamakon tes din ya nuna" Domin ita kanta Habiba bakaramin kokari tayi Ba gurin daukar wannan ruwan gubar na jikin Siyama Sabida irin warin da ya mamaye gurin lokacin da Siyama ta kwanta da zumar yi Hankalin Habiba ya tashi ganin wani irin ruwa data zuqo daga gaban Siyama cikin Sirinji kirtif dashi gashi ya zama kamar ruwan qurji kala kala tarasa gane kalarsa" haka dai ta daure tana ya mutse fuska domin aikinta ne babu yadda ta'iya da sauri ta kauce daga gurin bayan tagama taje ta'aje tana jiran sakamakon yafito! Ita ko Siyama duk tana lure da yadda nouse din take ya mutse Fuska cikin ranta taji babu dadi Dan sai zaginta take a zuci tana makama ta harara!! Ya Dade yana nazarin takkadar yana girgiza kai yadago yana kallon Habiba yace jeki Abinki Ai kingama Aikinki Simi Simi Habiba ta fita da tsaya ne tana so taji wannan wace irin sabuwar cuta ce domin dai ita ma ta duba sakamakon takasa banbance wane irin ciwo ne! Dr ya kalli Siyama Cikin Mamaki domin yariga yagama fahimtar garin Cushe cushe irin na mata tace ta cusa wani Abin mai dauke da kwayoyin cuta mai wuyar sha'ani da wuyar magani wato Gloria kuma idan ba'ayi da gaske Ba an magance Abin zai iya zama ta iya kamuwa da Cansar" wacce zata ta 6a mata mahaifa ta hanata haihuwa daga karshe ta ru6ar mata da maihafa a ciki babban Abu nagaba shine dole sai an cire mata mahaifa shine samun kwanciyar hankali sabida wannan mugunyar ruwa dake fita mai wari daga Mahaifarta yake fita!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Gyaran Murya yayi yace ki kwantar da hankili Uwargida yanzu zan daura ki a kan magani kije ki dinga sha zuwa sanda zasu kare idan ruwan bai daina fita ba sai a canja miki magani Amma na tambayeki cewar ko kin sanya Abu a gurin kince a'a ko? Ok Allah ya sawaqe "Ya kalli Ali yace Madam taje waje zamu danyi magana domin shi yanzu har yafara tausayawa Siyama wallahi ganin irin hadarin data jefa kanta ciki!! Ali yace ai kinaji ko kije kawai ma hadu a gida ni daga nan zani wani guri da motarki kikazo ko? Eh Siyama tace gami da mikewa tace to Dr nagode sannan ta Mai da kallonta gurin Ali tace yayana sai ka tawo Allah ya kikaye hanya !yace Ameen ki kula banda tukin ganganci daga nan gida nace ki koma mutukar kika tafi yawo bada yawu na Ba!Allah yana kallonki! Kamar gaske tace ai gida zanje nima zanje da daddare nan tafada yayin data ke kokarin fita daga Ofis din dukkaninsu da ido suka bita dashi har tafita daga ofis din!! Dr yace ' I am sorry Abokina " Cikin Nutsuwa Ali yace lafiya? Dallah Dallah Dr yayiwa Ali game da irin ciwon da Siyama take dauke dashi. Yaci gaba dacewa yanzu mas'ala daya ce idan magungun nan Dana bata basu yi ba basu sa ruwan ya daina fita Ba to dole za'ayi mata aiki a dauke mahaifar gaba daya domin barinta a jikinta zai iya saw a a wayi gari babu ita domin zata ru6e mata a ciki ne !! Yanzu dole gobe ma zata dawo ko ita kadai ce za'a dauki photon mahaifar domin kara binkice a kai! Wani irin tashin hankali Ali ya shiga jin Wannan mumumnan labari! Ya dago kai yana kallon Dr idonshi jajazir yace"this sad story" "Ban ji dadin wannan mummunar labarin naka Ba Dr *innalillahi wa'inna ilaiyi ra'jiun* yana fada Dr na taya shi "Cikin Tashin Hankali kamar zaiyi kuka yace Dr meye maqasudun wannan ciwo menene ya A sa sashi domin kwata kwata ban yadda da yarinyar nan Ba!! Dr yace binkice ya nuna tasaka wani Abine mai dauke da kwayoyin cuta masu zafi gami da cutar da Dan Adam mussaman mata mybe taje wani gurin ne a kabata kasan fa matan yanzu basu da hankali komai sai su dinga cusawa a gabansu Dan rashin hankali wai duk akanmu suke haka haka kawai su cutar da Kansu ko su hadu da lalura kamar dai wannan karshe kuma mu dasu keyi Dan mu mugudu mubarsu "Dan Ba wani tabbas garemu Ba Ai gaskiyace!!! Cikin tu'ajibi Ali yace kaga harsashena yazama gaskya ko sabida tun kafin mu zo nan sai da nabugi cikinta tace ita babu abinda tasa!! "Bban Abin Mamaki ma da daure kai don wa tasa ka Abin tunda ni dai nafi wattani takwas rabon da in kwanta da'ita? "Ina ce ai sai za'ayi kwanciyar Aure suke manna Abin a gurin yafada yana tambayar!?Dr din "Dariya Dr yasa yace yo ni ka tambaye yaya suke yi ni ma bansani bahh!!!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿181* "Yaza kace baka sani Ba bayan kai likita ne naga ganin Mata iri iri Alin yafada shi dole sai Dr yafada masa" Cikin dariya Dr yace to da nake ganin mata iri iri sai kawai in tsaya ina tambayarsu yaya suke saka Magani "kaifa rigimar maka yawa gareta" Daga kafadu Ali yayi yana kokarin tashi daga kujerar da yake kai yace shikkenan baza dai kafada min ba kawai Amma kwanan nan zan Sani ai" Dr yace ai gwara kasani kaga sai ka tsawatar ai "shima mikewa yayi suka fito tare da Alin domin ya Dan taka mishi! Suna tafe suna tattauna Al'amarin Siyama Dr ya shiga da kansa dakin magani ya hadowa Siyama yayiwa Ali bayanin yadda zatayi Amfani dasu! Sannan sukayi Sallamah Ali yashige motarsa yabar Asibitin! Yana Shiga da Motarsa bracck di n nasu motar Faruk na shu guwa Dan haka tsayawa yayi bayan yafito daga motar yana jiran Faruk din! Hannushi rike da wata katuwar jaka yafito daga motar ya mayar da Murfin ya rufe kana yakarasa gurin Alin " Fuska a Washe! Fuska Babu yabo babu fallasa Ali yake kallon Faruk din hade da jakar kayan dake hannunsa! Faruk din yace Har kun dawo kenan? "Shigowa ta kenan yanzu wannan meye cikin jaka yafada yana kallon hannunsa! "Muje ciki tukkuna Faruk din yafada" "Babu inda zan shiga gidanka haka kawai yarinya naga in Mutumchi yanzu ka hadani da 'ita qila ma tace nine nace laillai sai ka Auri Na'ima! "Tsaki Faruk yaja yace kai kafiye dawo da maganar da ta huce wallahi kwata kwata Nafisa Ba haka take Ba Dan baka yadda take nurna da Abinba! Ai ni na godewa Allah "Kai dai kasani Alin yafada yana tafiya bin bayanshi faruk din yayi part din nashi A tare suka shiga ya bude dakin Faruk yashige ya zauna gami da A je jakar dake Hannunsa ya zauna kan Sofa yana fadin Wash yau nagaji iya gajiya wallahi! Da toilet zai shiga yada kata yana kallon Faruk din yace wai daga ina kake ne? "Naje na karbo mana dinkunanmu mana Wanda zamuyi Amfani mu da Amaranmu Faruk din yafada yana kara gyara kwanciya kan kujerar" Mtsss Ali yaja ya bude kofar toilet din yashige bai kara bi ta kan Faruk din bah! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Bayan ya fito daga toilet din Faruk yace meye Abin tsaki tunda a kafara lamarin nan a banji kace bah ana maka kokari kanawa mutane tsaki!! Ya mutse Fuska Ali yayi yace kai Al'amarin ya shafa ai naga sai wani gargajiga kake sai kace wani sabon Ango! Rasa Abinda zai ceawa Ali yayi Dan haka hakar ya bude yana fito da Abinda yake ciki Katikan daurin Aure ya fito dasu ya jefawa Ali Wanda ke zaune gefen gado yace gashi nan in da Wanda zaka bawa domin munan duk tuntuni mun rabah Dan Ba tsayawa sauraran shiriritar ka za muyi bah" Dariya Ali yasa gami da daukar katin yana dubawa yace dama dai kun tsaya saurarata koko Neman shawarata da Abin sai yafi kyau gami da qayatarwa! Allah ya sawaqe mu tsaya sauraron Wanda ya rafi yakin Neman za6e gami da kafa gwamnati kaga muda muka kama a hannu babu Abinda ya damemu! Shiru Ali yayi masa yana duba katin yace yayi kyau kuwa Allah ya sanya Alkairi Ameen! Faruk yace Ameen suma Ameen" "Yanzu sai Abu nagaba jiya Munyi waya da Abbah a kan maganar kayan Lefe tuntuni mun sa an hada komai da komai nida Dr Ko bai gaya makaba Dr din? "Ni babu Abinda ya fadamin Abinda Ba kwa sakani a cikin lamarin yafada kamar gaske" "Faruk yace musaka cikin Lamarin ka rusa mana wallahi sai dai kaza Dan kallo!! "To naji in zama dan kallo ni dai in bukata ta zata biya shikkenan Kuje Ku qarata da bukukuwanku yafada babu Abinda ya shafeshi! "Faruk din yace Abbah yace Maganar lefen yaran A bari sai an daura Aure tukkuna ko wacce za'a kai mata dakin Mijinta Sunanan a a jiya gurina" Yace ana gama daurin Aure za dungumo a dawo nan sabida gudanar da Walima da shauran sha'anin biki! Kai kaga kai sha'anin biki yadama nifa banki a wanko min ita a kawo min Ba babu ruwana da wani sha'anin biki yanzu mybe ma bara nar da'aka daura za'a kaiwa ko matarshi Ba sai an tsaya bidi'a mtssss!! Kaga Ali Faruk din yafada a hasale yace Wallahi bazaka bata mana yadda muka tsara Ba babu ruwanka in kaga dama kafito ranar da'za'ayi launching"to idan baka fito Ba babu Abinda zai hanamu gabatarwa domin Dan kai kadai baza mu fasa bah! Kwanciya yayi kan gado yana kallon yadda faruk ya hakikance gami da tada hijiyar wuya "Yace Allah yabaka hakuri Allah ya Sanya Alkairi malam! "Ni ka rabu dani inji da Masifar da Siyama taje ta jefa kanta ciki!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿182* Daka tawa Faruk din yayi da Abinda yake yana kallon Ali jin Abinda yace! Mai ya Faru da Siyaman!? Yana kwancan dai idonshi a lumshe yace bata da lafiya taje ta dauko ciwo mai wuyar warkewa" Wane irin ciwo ne faruk din fada cikin jimami" Mtsss nifa bana ce maka Ba garin irin cushe cushen su na mata taje tasaka wani Abu mai dauke da kwayoyin cutarwa ga Dan Adam mussaman mata! Dr yace mutukar ana son kwanciyar hankali sai an dauke mata mahaifa domin sinadarin kwayoyin cutar daga Mahaifar yake fitowa! *inallahi wa'ina ilaiyi raji'un* Faruk yafada cikin tashin hankali yace wai mai yake damun mata ne fisabillahi Dan rashin hankali komai sai su dinga cusawa a gabansu iyi! Allah ya kyauta Ali yafada yana sakin a jiyar zuciya! "Yanzu kai mai kace a kan hakan"? "Ina jira tagama Amfani da magungunan da Dr ya hada mata idan Ansamu nasara Alhmdullh idan a kasin haka aka samu zan wa Abbah magana sai ya sami mahaifinta ya warware masa halin da'ake ciki" "Allah ya kyauta hakan yayi Allah yasa a dace wallahi tun yanzu har nafara tausayin yarinyar rashin haihuwa bashi da dadi! "Kwata kwata Siyama ba'abar tausayi bace ko yanzu daka ga ina fadi tashi a kanta sabida hakkinta da yake wuyana ne shiyasa kawai! "Ni yanzu ma nafara zargin yarinyar kasan Ba cikakkiyar mace na same taba" "Zan iya lissafah maka Tara ta da ita a tsawon Shekarunnan wannan ma kawai domin hakkinta ne ! "Abin Mamaki gami da daure kai wata kesawa Magani nidai Ba kwanciya nake da'ita bah!" "Kar kasaka zargin komai a ranka zaka bata Auranka kai dai kacigabah da hakuri gami da tayata nai man magani kawai Allah yasa A dace" "Amma gaskiya yarinyar nan ta cuci kanta Wallahi" Faruk din yafada cikin jimami! Tabe baki Ali yayi yace kanta ta cuta ni babu Abinda zan fasa ina sa ran ma wata shekarar in haihu da yardar Allah! "Allah ya Amsa Addu'arka Faruk din yafada" 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 "Yace kazo ka dubah kayan nan tashi zanyi in shaga gidah! Mikewa Ali yayi ya sauko daga gadon yazo ya zauna kusa da Faruk din yana dubah dinkakkon shaddodin dasuke cikin wannan jakar da Faruk din ya shigo da'ita Riguna ne "yar ciki da babbar riga guda Uku an yi musu Aiki mai bala'in tsada da qayatarwa sai huluna kalar zaran da'a kai dinkin dashi! Sai ta kallama guda Uku kalar shaddar dai sawu ciki ne safar ma kalar takkalmin ce gaskiya tsarin yayi kyau! A kwai na Matan ma guda Uku iri daya duk do gayan riguna ne sun Sha Uban Aiki da Manya Manyan duwatsu a jiki sosai dun Ku nan sukayi kyau! "Faruk yace waddan nan zamuyi Amfani dasu ranar daurin Aure ne kawai Akwai Wasu daban suna gurin Dinki Mussaman nasu matan gobe idan Allah ya kaimu zan karbo musu!! Ina so dukkaninmu muyi Amfani da kaya iri daya a ranar A kwai nasu Nafisa da Siyama da Matar Dr shima daban ne sai gobe shima zan karbo musu shi " "Hakan Yayi ko? "Kwarai Abu yayi kyau cewar Ali yacigabah da cewa ina takalma da zasu saka ai bangan su a nan Ba! "Faruk yace shaf na manta Wallahi dole gobe mufita tare sai a harhado duk Abinda yai saura dul kun sakar min lamarin ne kai da Dr dole wani Abin in manta dashi! "Yace duk kai ka daura kanka tunda kaga zaka'iya ai shikkenan sai muzama "yan kallo. Yanzu tunda ka sakani ciki in Allah ya kaimu goben sai in raka ka karasa siyayyarka" Mi kewa Faruk din yayi da niyar Fita yace idan ma bakaje ba zani da kaina Babu abinda zai kakare min tunda ya zama shaura!! Tare suka fito Ali ya rakashi waje anan ma sun Dade a tsaye suna tattaunawa kamar baza su rabu Ba sannan sukayi sallama ko wanne ya shige gida! Yana Shiga ledodin Maganin Siyama ya fito dasu riqe hannunsa ya hau kwankwasa kofar dakinta! Siyama Na kwance bacci ya soma fuzgarta taji ana bugu da Sauri ta tashi tana Mutsika ido ko tamtama babu Ali ne! Ta diro daka kangadon daga ita sai wani mitsi sin wando mai kama jiki hade da wata riga mai yankakken hannu mahadin wando duk cikinta a waje domin dai rigar kirjinta kawai ta tare gashi ta dameta da kyau! Ta bude kofar tana magagin karya tayi kamar zata Afkawa Ali! Yai sauri ya dauke kansa daga gareta ganin irin kayanda suke jikinta Wanda basu da Maraba da tsirara ! Joyawa yayi Da nufin komawa Falo yana tafiya yace kifito nan zan miki bayanin yadda zakiyi Amfani da Maganinki!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿183* Bayanshi tabi zuwa falon bayan ya zauna ya daura idonsa a kanta tana kokarin zama kusa dashi! Cikin ya mutse fuska yace meye Haka ke wai ba kya kunyar nuna jikinki ne? Gantsaro kirji tayi tana wani fari da ido tace wa zanji kunya kai ne fa kadai a gurin kuma kai halaliya ta ne!! Yana ta6e baki gami da girgiza kai yace lailai ne sai nagani to dallah malama tashi kije ki sanyo hijab ki suturce jikinki Wallahi shiyasa babu wuya shai danun Aljanu sun shiga jikinku! Kin tashi Siyama tayi sai ma ta dawo kusa da kujerar da yake zaune ta kamo hannunsa ta riqe cikin nata tana murzawa cikin qwarewa cikin Marai rai cewa tace wai ni yaya zanyi da raina ne ko ina babu dadi haba mijina Abin alfaharina da tunkawo na yanzu laifi ne Dan ka ganni a haka karka manta nifa matarkace ko kaima kafara qyanqyamina sabida lalura tafada cikin Marairaicewa kamar gaske!! Gabanshi ne ya fadi ganin ta dawo kusa dashi tana naniqarshi shan kunu tayi kamar bai taba dariya yace yanzu meye kike haka sakar min hannuna Malama! Ke baki da lafiya ma baza kibar jarabah Ba! Sakin Hannunsa tayi tana share hawayen muna furci tace gaskiya Ali kana cutar dani wallahi wai sai kace kwata kwata bazan rabe ka Ba wannan fa zalunchi ne tafada rai a bace idan kai zaka iya jurewa ni bazan iya Ba gaskiya Mamaki ne ya kamashi jin irin maganar datake fita daga bakin Siyama !Wai yana zalintarta! "Yace to yanzu me kikiso Ayi? Babu kunya tace a matse nake gaskiya kayimin "yan dabaru" "Kyalkyalewa yayi da dariya domin bakaramin dariya tabashi Ba" Yanayi yace wai ke Dan Allah mai yasa baki da kunya ne Menene "yan dabaru" Mtsssss! To ban'iya ke da baki da lafiya ina ruwanki da wani da wani "yan dabaru iyi"? Shiru tayi yace tambayarki nake fa? Duk ta muzanta takasa daga kai ta kalleshi gefe guda kuma tana jinjina iskancin Ali wai ita zai kife ya nuna bai gane mai take nufi bah! "Yace OK toum tunda kinki fada shikkenan ai" Zazzage magungun yayi a kan kafet yana nuna mata yadda zatayi Amfani dasu daya bayan daya gefe guda kuma yana Allah Allah yatashi yabar mata gurin jin warinta yafara busowa hade da kamshin wani turare Mara dadi sai Abin yabada wani irin Wari da kamshi Mara dadi! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 Ya dago Wani magani a kwali mai kamar Abin wanke baki yace wannan zaki dinga shafashi safe da rana a gurin wannan kuma zaki dinga daukar kwaya daya kina saka kwayar maganin jikin jikinki ga abinda zaki dinga Amfani dashi in kinzo sawa ya nuna mata wani irin Sirinji mai kauri na roba! Su kuma sauran magungunan safe da rana da dare zaki na Sha iya dadin Dana fada miki " "Kinga na farko ke Ba yarinya bace I Dan kikayi wasa da magani kanki kika cuta bani Ba sabida haka Dan Allah na roqeki ki mai da hankali a kai" Sannan ina so kicire maganar Auratayya a tsakaninmu a yanzu domin a gaskiya bazan iya kwanciya dake a haka Ba Siyama. Ai gaskiyace kin San ni kin San Halina bana son qazanta bana shiri da mai yinta bana son wari ko qarni nan da nan nake fita hayyacina idan da tsautsayi ma kiga har kwanciya nake jiyya mutukar na shaqi wani Abun da ya dagan hankali Yanzu ni dake zamu cigaba da Neman magani har Allah yasa a dace ina son kiyi tawakkali da duk Abinda zai biyo baya ! Kinjiko ki kaddara ke haka raki jarrabarwa take zan tayaki da Addu'a iya karfina kuma zan yi kokari in kuyi "yan dabarun da 'kike fada yanzu domin in faranta miki Amma sai kin kwantar da hankalinki" Dazu kina tambayata yaushe daurin Aure yau saura kwana Uku juma'a za'a daura zamu tafi jibi nida su Faruk zamu dawo a ranar domin gudanar da sauran sha'anin biki!! "D'ija dai kin Santa kin San halinta to kar'inji kar'ingani dukkaninku babu wacce zan ware a cikinku in fifita da "yar Uwarta sai wacce tafi kyautata min banason tashin hankali da rigima kin fi kowa sanin halina ciki da bai kece babbah kiriqe girmanki babu ruwanki da'ita idan ma tayi miki wani Abu bance ki dauki mataki da kanki Ba idan nadawo ki fadamin mutukar nayi binkice na tabbatar da kece da gaskiya zakiga irin hukuncin da zan mata! Bana son tashin Hankali wallahi tallahi kukace zakuyi min shirme cikin gida ranku ne zai baci!! "Ina fatan duk kinji Abinda nace miki? Cikin Kissa tace habadai yaya Aliyu insha Allahu zaka sameni mai kawo zaman lafiya da kwanciyar hankali a gidanka D'ija ai kanwata ce koda dakaga muna yawan samun sa6ani wallahi sharrin shaidan ne Amma in Sha Allahu zamu zauna lafiya tafada kamar gaske! "Yace Alhmdullh haka nakeso ita ma D'ijan zan same ta inyi mata fada a kanki tabaki girmanki mutukar kika riqe girmanki Allah kasa mudace ya mike tsaya yace yakamata kije kisha magani ki kwanta haka Amma ki kula sosai Allah yakara sauqi!! Bin shi da ido tayi bayan yagama Maganar ko wai wayota baiba yaje ya bude kofar dakinsa ya shige yamayar da kofa ya datse harda saka Dan mukkuli!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿184* Kuka Siyama ta rushe dashi na fitar hankali hannu a ka cikin kukan takecewa Wallahi D'ija kin tabowa kanki bala'i D'ija kin tarowa kanki Masifa zan'iya babbaki in dai a kan Ali ne ina yaso ina a kashe ni akan in bari kiyi rayuwar Aure dashi ni ina zaune INA kallo duk in da zanshiga in fita sai nashiga nasa anyi muku muguwar Farraqu da ko hakan zansaya Sai an Sha jina ne ko bukatar jin wani dabbah ko Dan Adam in dai kudi na magani ni Siyama sai na Farraqa tsakanin Ku sai na dasa miki mummunan tarihi Wanda idan akace miki gani a guri zaki kiyayi gurin kinyi ganganci n shiga gonar Siyama yarinyar! Kamar mahaukaci ya ta kwashi ledodin Maganin Fakam fakam tabude daki ta Afka kan gado tare da watsar da ledodin maganin babu Alamun zatasha su Da sauri ta tashi daga gadon ta diro kasa tana fyatar majina ta bude durowar da take aje kayan mayanta ta dauko wata kwaya cikin wata farar Leda kananu ta dibi biyu ta mayar ta'aje ta dauki kwalabar benalin guda daya da Wata karamar kwalba da wani Abu aciki kirtif dashi taje ta zauna kan gado ta sanya kayoyin cikin bakinta kana ta Dora da wannan Abinda ke cikin kwalaben *innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un Ubangi Allah kashiryi bayinka* Tun kafin tagama tsotse kwar dake bakin rafara jinta A sama bingirwa tayi nan kangado bacci yana fizgarta sai kuma ta tashi zumbur taje ta murza mukkuli jikin kofar dakinta tadawo tafada gado rigijib babu sallah babu salati!! *wa'iya zubbulahi* ******************** 6an garan Amare kuwa sai shiri Ake Nene da delu sai faman gyara Amare suke Ummi ba'a barta a bayaba dama tuntuni tayiwa wata kawarta Hajiya Rakiya Maganar wasu turarrika da hajiyar take sai dawa ita dakanta take aikinsu dake mutuniyar mai duguri CE Ummi tace tahadawa yaranta Nafitar Hankali kama daga na jiki zuwa na itace na turara daki Dana tsugo sannan Dana ruwan Wanka duk ta hada masu kyau Hjy rakiya tace kar kidamu Aminiya in Sha Allahu za'ayi masu kyau !!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Hajiya Rakiya tace a kwai magunguna ma masu kyau da zan hada musu Ummi tace ok toum Allah yasaka da Alkairi Aminiya ai ranar daurin Auren zamu dawo in Sha Allah yjy Rakiya tace ai babu damuwa in Sha Allahu gobe ma zan kammala hadawa Allah dai ya sanya Alkairi! Ummi tace Ameen Ameen sannan sukayi sallama ko wacce taka she wayarta!! To gidan Nene yafara daukar harami "yan Uwa da Abokan Arziqi sunfara halarta gwoggo Altune ta tara su D'ija wai lailai sai tayi musu kunshi kunshin ma dungulmi Ma'ana duk kafafunsu babu wacce ta yadda a cikin su duk ba'la'inta tace yanzu haka za'ayi daurin Auran a rasa gane suwaye Amaran sabuda kun saje da "yan gayya iyi Nene kinajina da yaranan ko!? Nene na kokarin kama Tasha a radio n ta tace Yo ke Altine Ba sai ki kyalesu Ba lalle dai Magani ne Ba kwaliya ka dai Ba duk wacce bataso basai ki kyaleta Ba!h Ummm! Na'ima tace wai dungulmi laila ma gwaggo ni yanzu kika daura min wannan a kafata ai shikkenan nasan kafar tatashi daga aiki dama dai mai a done Dana yadda! Da sauri gwaggo tace to ko Aje a siyo salatifi sai in yanka na'iya ai zane mai kyau" Dariya D'ija tasa tace nidai gwaggo zoki samin A "yan yatsuna na hannu wallahi ina bala'in son Jan lalle daga haka kuwa bazan yadda bah Nima" Gwoggo tace yawwa "yar gari Amma Dan Allah kubari asiyo salatif din sai in muku dashi kunji ko "ya"yan Albarka! "Fa'iza tace gwaggo kenan a'ina a ke siyarwa a sayo ni kaman inaso wallahi gwaggo tace tashi muje tare nan nan ne kantin Musbahu! Bayan gida Wallahi idan nayi muku zaku Sha mamaki!! Tare suka fita su D'ija suna tafaman yi musu dariya Nene ko Uffan batace musu Ba sai bayan fitar su ne ta kalli Na'ima tace ke yau ko kunyi Wanka da ruwan maganin na kuwa? Na'ima tace Eh mana ai tun sassafe mukayi nida Fa'iza Nene takkali D'ija rai a 6ace tace kefaa! Inda inda D'ija tafara tace banyi Ba yanzu dai zanyi Nene ta tashi zaune sosai tace bafana son rashin jin magana D'ija wai mai yasa kike saka wasane "yan uwanki gashi duk sunyi ke kina zaune iyi zaman me kikeyi tashi maza kije kiyi shashasha kawai Simi Simi D'ija ta mike tafita daga dakin taje ta joye ruwan Maganin da'ike cikin wata katowar tukunya ta shiga bandaki dominyi haka kawai sai taji bata son sa ruwan maganin a jikinta Amma Abin mamaki tanayi Wanka dashi tafito zataji kamar an sauke mata dala da Goran dutse a kanta! Bayan tafito Nene tace to kokefa jeki mayar da Ruwa cikin tukunyar idan An jima sai a mayar da na yamma!! 😄Nene kenan sai kace masu wankan jego *MUJE ZUWA* *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *ALLAH DAN GIRMANKA DAN KIRMAN ZATINKA DA BUWAYARKA ALLAH DAN QUDARA DA IRA DA R KA ALLAH DAN DARAJAR ANNABI MUHAMMADU RASULLIHI (SLW) KAYI MANA ZA6IN SHUWAGABBANI NAGARI MASU TAUSAYINMU DA KISHIN WANNAN KASAR TA NAJERI'A ALLAH MUNYI TAWWASILI DA ANNABI MUHAMMADU ALLAH KA ZABA MANA DUK ABINDA YAFI ALKAIRI ALLAH KASA AYI ZA6E A TASHI LAFIYA BATARE DA WATA HAYANIYA BA DAN ALFARMAR ANNABI*👏🏻👏🏻👏🏻 *🅿185* Gwaggo Altine ta kwaba lailai sosai yaji hadi ta zauna ta yanka salatinfi sosai yayi kyau zanen har Na'ima tariqa mamaki Haka dai suna tarrabi suka mika mata kafafunsu ta kunsawa ko wacce hannu da kafa! A wanshi hudu suka kwance wai wai Gaskiya abin yabasu Mamaki ganin yadda lailan yayi wani Uban kyau zane fulawar da gwaggo ta zana a GAM din yafito radau dake manya ne yayi wani irin jajazir na ban mamaki! Sai santin kunshin sukeyi bare ma na hannuwansu "yan ya tsun sunyi kyau gwanin ban sha'awa Gwaggo tace yo da ba gudu kuke Ba Amman yanzu gashinan bakinku yaki rufuwa! Nene tace Altine nima kwa6a min Lallan da daddare sai in kunsa naga lallan mai kyaune D'ija tace nidai gwaggo Dan Allah kar ki qarar dashi zaki sammin in dingayi a "yan ya tsu" Yo Ai dai in yiwa su talatu waya yanzu in zasu tawo gobe suzo muku dashi domin wannan dai bashi da yawa" Nene tace Ai na zata zaki sa musu gishirin kunshi Dan yayi Baki Ai kuwa to bari asiyo sai yafi kyau ma dashi" Mene gishirin kunshi gwaggo mudai munfi son shi a haka cewar Na'ima To Ai shikkenan karshenta ma daga an wayi gari yayi baki da kansa tunda lallan mai kyau ne" Bara na hada mana namu nida Nene da daddare zamu qunsa mukam sai munsa gishirin kunshi ko Nene" Eh sai Musa mana tunda ado zamuyi Amma dai son samu barshi a jansa yadda zaifi mana magani cewar Nene! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Nene tace gobe idan Allah ya kaimu Talatu tazo da wuri zatai musu kitso mai kyau Dan haka kiyi mata waya yanzu sai kifada mata ta tawo musu da lallan" Gwaggo tace yanzu kuwa zan kirata suna zaune gwaggo ta kira Talatu tayi mata bayani Talatu tace in Sha Allahu zan tawo da Wuri! Bayan sun ga ma Wayar Nene tace har yanzu ko tana nan tana kitson n nata kuwa? Sosai ma ai har yanzu wani sa'in har korar "yan kitso take sai kiga wai anzo ana A kama layin kitso" Nene tace Ai ta'iya ki tso ne sosai dole a dinga yi mata layi Amma dole ki ne mata maganin baki ni kam in tazo na Hausa zatayi min" "Ai kuwa zatayi miki domin shima ta kware da yinshi a kwanaki sai da tayi ciwon hannu sai da naman mata magani mutane suka dinga fadin Wai baki ne" Nene tace ai baki mugun Abu ne ki dinga yi mata fada in zata kama kan mutum ta dinga Addu'a batasan irin kwankwaman dasuke kan wani bah" Qyalqyalewa da dariya su D'ija sukayi jin Abinda Nene tace Taci gabah da cewa ai gaskiyace "yayan haka kawai garin nai man kudi taje ta kasowa kanta wata lalurar Allah ya kiyaye! Gwaggo Altine tace ai kam INA mata fadan hakan wallahi To Anan Delu ta shigo ta samesu ta zauna a kacigaba da hira da'ita tanatabawa su D'ija Dariya tamkar cukinsu zai yi ciwo domin dai Delu a kwai ita bada labari!makotan Nene suna ta shigowa Allah ya sanya Alkairi! Wa shegari da wurwuri Talatu tazo domin ta kwas ma Anan tayi mata Nene tace yawwa"yar kirki kin kyauta ai da kizo da Wuri to sai ki zauna ki huta tukkuna bayan kin karya sai kufara zaman ki tson kinga D'ija ma bata tashi bah har yanzu tun bayan datayi sallahr Asubah! Talatu tace shikkenan dama Dan ina gudun fadanki ne shiyasa nadaka Wannan sammako Ashe ma Amaran bacci sukeyi basu tashi bah Nene tace Ai kam da kin tsaya wannan shiriritar taki dukanki ma zanyi Ba fada kadai bah Dariya Talatu tayi tace Nene mu kenan Wai ina gwaggo ne? Tana kchin lokacin da kika shi go baki gantabah? Wallahi bangantabah Cewar talatun Kafin ta rufe baki ko saiga gwaggon ta shigo hannuta riqe da kwani ka Tace Auta yaushe kika shigo gidan? *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿186* Talatu tace yanzu na shigo gwaggo yanzu nake tambar Nene ina kike ai Ajiye Kayan dake hannunta tayi ta zauna tana suna gaisawa Nan su Na'ima suka shigo su ka samesu D'ija ma hayaniyarsu ce ta tashe ta Tace taqara wanke bakinta sannan suka hadu duk gaba dayansu su ka karya cikin wasa da dariya! Batare da bata lokaci Ba Talatu tafara Aikinta cikinsu dake tasaba tana da sauri nan da nan tayi tagamawa D'ija duk da yawon gashin ta kitson yayi bala'in kyau sosai kai gaskiya Talatu ta iya kitso D'ija tafito Amarya sak fuskarta tayi radau ga lailansu ya qara wani uban kyau haka ta tattare jelar kitson a rsakiyar kai ta sanya musu ribbom masu kyau Abin yabada sha'awa duk kusan iri daya Talatu tayi musu hudu saura Talatu ta kammala tabbas Nene tayi mata kyauta sosai ganin yadda tafito mata da A mare sai washe baki take ******************* Washe gari karfe Hudu da dara bi su Ali suka sauka a Kano tare da ta wagar Wasu daga cikin Abokannsu bakin Faruk yaqi rufuwa tun a mota ya rinqa kiran Na'ima suna soyyaya Ali sai tsaki yake masa Dr ko bai biyo su sabida wani Aikin gaggawa da ya taso masa Amma gobe asubanchi zaya yi! Tare da sauran Abokainsu! Gida ya kaca me Nene sai faman tsokanar Faruk take shiko ya zauna darashe darashe ana hira a fakaice kuma yana satar kallon mutuniyarshi! Shiko gogan ai da suka gaisa da Nene sama sama kai tsaye ban garansa ya nufa tare da sauran Abokanshi yana faman ya mu tse ya mutse A kamar ko da yaushe Wanka kawai yake so yayi! Yana kokarin bude dakin Labaran yace yaya Akai ne Captin naga kana cin kunu kai ana bikinka ma baza kabar hali Ba cikin "yan matan dasuke zaune a dakin can wacece Amaryar tamu domin na hango wata kala tayi min fah ya karashe maganar yana "yar dariya Shiru Ali yayi masa yanajin Wani mugun bacin barai jin maganar da Captin labaran yake fada yasan D'ija yake nufi! Captin Labaran yakara maimata maganar da yake yay in da yake zama cikin kujera Me kakeso in ce maka ne Captin iyi Ku mai yasa Dan Allah idan kukaga mata Ba kwa kama kanku ne duba dai abinda Faruk yakeyi ya zauna cikin Yara yana shirme wai shi Ango Mtssss! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Bude kofar toilet yayi yabar Captin labaran sake da baki Attajo yace kasan Halin Mutumin kafa sai yafiye girman kai ni banga laifin Faruk ba Ai Amaryarshi na gurin shi girman kai bazai barshi ya tsaya yana kula tashi Ba tun A mota fa na lura yana wa faruk tsaki duk maganar zubar da girma ta kusa karewa ai dariya suka saka suna tafawa Duk Ali najin hargowar dasuke yi a toilet din hankalinshi na kan D'ija tabbas Lallan ta yadau hankalinshi ya hango ta kan dake bai shiga dakin Nene n ba sabida jama'a da suke zaune sama sama ya gaisa dasu Yana Lure da Kallon da Captin Labaran yake mata shiyasa lokacin da yake masa maganar ya gazgata ita yake nufi Abin ya taba masa rai Nan suka Zauna ana ta faman hira da shaqiyanchi irin na Abokai Captin Labaran ya kalli Faruk yace wata Yarinya na hango kusa da Amaryar ka fa wallahi ina tayi min sosai! Kana Nufin D'ija ne? Faruk yafada cikin mamaki yana satar kallon Ali dake zaune yana daddana waya Fuska a hade Dariya Faruk yasa yace Lailai Zaka taro wa kan march mutumina kaga Mai ita nan Amaryashi ce" babu ruwa nah😳 Captin Labaran ya kama baki yace lailai kuwa tabbas mutumina ka morewa mace Allah ya sanya Alkairi Dan Allah nima Ku laluba min cikin ko tana da ya ko kanwa nima in shiga ciki Dariya suka sa su na tafawa banda Ali yana zaune Yana daddana waya sai sham kamshi yake "Labaran yace yo Ashe shiyasa yaki kulani lokacin da nake nasa Magana r Kaci Sa'a ma da bai kawo ma naushi Ba domin Dr Hashim ya kusa shan Duka duk akan yace ya na sonta sai dariya sukewa Ali yaqi tan kawa! D'ija CE ta shigo dakin Fa'iza na biye a bayanta Hannu wansu dauke da ka yayyakin Abinchi Colin Mutumchi da Wasa da dariya Fa'iza suka gaisa da Abokan su Ali Labaran yace wannan CE Amaryar Dr din? Faruk yace ita ce wato Fa'iza ko cigiyar Angon naki Ba kyayi ko cewar Labaran Murmushi tayi tace ai munyi waya dazu yace sai gobe A kwai Abinda ya tsayar dashi D'ija ko babu yabo babu Fallasa suka gaisa Kanta a kasa takasa yadda su hada ido da Ali sabida ta lura tunda suka shi go dakin yake yi mata wani banzan kallo Kokarin zuba musu Abincin takeyi tana saurarar hirarsu da Fa'iza Dago kansa yayi ya sauke idonsa kanta Hannuta ya tsurawa ido yana kallon Lallan yayi masa kyau sosai ji yake kamar ya kama ya tsun ya tsotsa ! Rai A 6ace yace bar zubah Abincin nan Malama ki wuce daga kan mutane mun gode masa da kanmu" Allah yasa babu Wanda yaji abinda yace sai ita sabida yanayi yadda yayi maganar kasa kasa Ko kallonsa Ba tayi bah ta'aje Abinda yake hannuta ta fice daga dakin cikin Wata irin tafiyar da ta qirqire ta domin tsokanah cikin ranta tace kaji da masifarka kayi ka gama mutum yayi ta jin haushinka babu Abinda kayi masa Allah ya KYAUTA Hankalin Ali ne ya tashi ganin irin tafiyar da Dija take da sauri ya dauke kansa yana satar kallon mutan dakin Allah yasa basu gani bah!!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Bude kofar toilet yayi yabar Captin labaran sake da baki Attajo yace kasan Halin Mutumin kafa sai yafiye girman kai ni banga laifin Faruk ba Ai Amaryarshi na gurin shi girman kai bazai barshi ya tsaya yana kula tashi Ba tun A mota fa na lura yana wa faruk tsaki duk maganar zubar da girma ta kusa karewa ai dariya suka saka suna tafawa Duk Ali najin hargowar dasuke yi a toilet din hankalinshi na kan D'ija tabbas Lallan ta yadau hankalinshi ya hango ta kan dake bai shiga dakin Nene n ba sabida jama'a da suke zaune sama sama ya gaisa dasu Yana Lure da Kallon da Captin Labaran yake mata shiyasa lokacin da yake masa maganar ya gazgata ita yake nufi Abin ya taba masa rai Nan suka Zauna ana ta faman hira da shaqiyanchi irin na Abokai Captin Labaran ya kalli Faruk yace wata Yarinya na hango kusa da Amaryar ka fa wallahi ina tayi min sosai! Kana Nufin D'ija ne? Faruk yafada cikin mamaki yana satar kallon Ali dake zaune yana daddana waya Fuska a hade Dariya Faruk yasa yace Lailai Zaka taro wa kan march mutumina kaga Mai ita nan Amaryashi ce" babu ruwa nah😳 Captin Labaran ya kama baki yace lailai kuwa tabbas mutumina ka morewa mace Allah ya sanya Alkairi Dan Allah nima Ku laluba min cikin ko tana da ya ko kanwa nima in shiga ciki Dariya suka sa su na tafawa banda Ali yana zaune Yana daddana waya sai sham kamshi yake "Labaran yace yo Ashe shiyasa yaki kulani lokacin da nake nasa Magana r Kaci Sa'a ma da bai kawo ma naushi Ba domin Dr Hashim ya kusa shan Duka duk akan yace ya na sonta sai dariya sukewa Ali yaqi tan kawa! D'ija CE ta shigo dakin Fa'iza na biye a bayanta Hannu wansu dauke da ka yayyakin Abinchi Colin Mutumchi da Wasa da dariya Fa'iza suka gaisa da Abokan su Ali Labaran yace wannan CE Amaryar Dr din? Faruk yace ita ce wato Fa'iza ko cigiyar Angon naki Ba kyayi ko cewar Labaran Murmushi tayi tace ai munyi waya dazu yace sai gobe A kwai Abinda ya tsayar dashi D'ija ko babu yabo babu Fallasa suka gaisa Kanta a kasa takasa yadda su hada ido da Ali sabida ta lura tunda suka shi go dakin yake yi mata wani banzan kallo Kokarin zuba musu Abincin takeyi tana saurarar hirarsu da Fa'iza Dago kansa yayi ya sauke idonsa kanta Hannuta ya tsurawa ido yana kallon Lallan yayi masa kyau sosai ji yake kamar ya kama ya tsun ya tsotsa ! Rai A 6ace yace bar zubah Abincin nan Malama ki wuce daga kan mutane mun gode masa da kanmu" Allah yasa babu Wanda yaji abinda yace sai ita sabida yanayi yadda yayi maganar kasa kasa Ko kallonsa Ba tayi bah ta'aje Abinda yake hannuta ta fice daga dakin cikin Wata irin tafiyar da ta qirqire ta domin tsokanah cikin ranta tace kaji da masifarka kayi ka gama mutum yayi ta jin haushinka babu Abinda kayi masa Allah ya KYAUTA Hankalin Ali ne ya tashi ganin irin tafiyar da Dija take da sauri ya dauke kansa yana satar kallon mutan dakin Allah yasa basu gani bah! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿187* Captain Labaran ne ya lura da wucewar D'ija cikin sauri yace A'a Amarya yaya zaki fita baza ki tsaya muyi hira bah kai ai kama ta yayi ka gabatar da mu A gurinta yafada yana kallo Ali Wani kallo Ali ya watsa masa yace "Anqi A gabatar maka da ita din Malam ka saurara min" D'ija ko da gayya ta tsaya tana Fara'a kadan jin Abinda Captin Labaran yace tace " la sannu ya gida ya Aiki dafatan komai Lafiya "? Washe baki Captain Labaran yayi yace "komai lafiya Lou Amaryarmu angonki bashi da kirki kinga sai gwale ni yake tundazu " Ta6e baki D'ija tayi batace komai bah tana tsaye bakin kofar tana wasa da "yan ya tsunta Ba zato taji A sautin Muryarsa a kunneta yace" *khadijatu* Mai nace da ke ne? Ke Fa'iza wuce Ku bar dakin nan Yafada yana kallonsu dai -dai da dai dai Simi simi Fa'iza ta Wuce domin barin barin Daki D'ija ko ta tsaya taki tafiya domin ta bakantawa Ali dama irin wannan damar take nema Cikin nutsuwa ta kalli Captain Labaran a karo na biyu tace baka fada min sunanka bah ai Dariya yayi yace Amarya Ba kya laifi Sunana Captin Labaran ni Abokin Angonki ne gurin Aikinmu daya dashi ina fatan kin fahimta "Sosai Mah yaranka nawa? Kafin Captin Labaran yayi Magana Ali ya mike ya durfafi gurin da take tsaye gabanta ne ya fadi amma sai ta Aro dauriya tana jiran taga mai zai a watar Hannuta ya damka yariqe cikin nasa yai mata fizga daya sai gata a jikinshi da sauri ya dagata ya jata suka fita daga dakin ran shi A 6ace 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Suna Fita ya saki hannunta ko kala bai ce mata Ba ya joyawarsa dakin bin bayansa tayi da kallo tana harara Sannan ta murguda baki kamar yana ganinta ta yi gaba cikin ranta tace dubeshi Dan Allah ko meye hakan da yayi oho A dakin Nene ta samu su Fa'iza nan ta zauna suka cigabah da hirarrakinsu Su Nene kam Ai suna tafaman Aikin Abinci "yan daurin Aure D'ija ta kalli Indo kawarta dake zaune tana bawa danta nono tace "wai yanzu indo yaranki uku gaskiya kin yi saurin haihuwa " indo tace king a D'ija bana son nai man magana da iyayi yo kema kwana nawa ne da harkike wani cika baki!" Dariya D'ija tayi kadan tace bawani kwana nawane daga zuwana kuma sai in bude ciki in ta haihuwa ko angayamiki haihuwa najeyi Tabb ni tsoran haihuwa ma nakeji wallahi" Jin Abinda D'ija tace yasa Na'ima maka mata harara tace Wallahi kar in karajin wannan furucin Abakinki Mara hankali kawai maza garin surutunki kifada Nene taji ko shi Ya Ali in banda Abinki meye ribar Auran idan ba'a haihuba ke kinfiye shashanci Ganin ran Na'ima ya 6aci yasa D'ija ta wayance tace "nifa Ba ca nayi bazan haihu Ba taya Na'ima naga sai faman fada kikeyi cewa nayi tsoran haihuwa nake naji ance da wahala"tsaki Na'ima taja tace babu wata wahala karkisa wannan tunanin cikin zuciyarki ko wace mace haka take haihu wa duk a haka iyayanmu suka taramu" A jiyar zuciya D'ija ta sauke A zahirin gaskiya ita dai tana bala'in tsoran haihuwa. Sabida jin irin wahalar da mata sukesha wasu har ta kaisu ga rasa rayukansu duk ta dalilin haihuwa idan ta dubah ta hango sai ta riqa Mamaki wai ta wannan mitsitsin gurin yaro zai fito duk a wautarta take wannan tunani yanzu ita yaya zatayi idan tazo haihuwa? Hakadai suka zauna sukai ta hira har wajan Sha daya na dare sannan ko wacce ta nemi gurin kwanciya indo ma Anan ta kwana tazo taya kawarta Abokiyar fadanta murnar Auranta To Hausawa suka ce rana bata karya sai dai Uwar diya taji kunya duk Abinda Akasama lokaci idan A kayi hakuri zaizo Yau Juma'a biyar ga Watan Biyar A ka daura Auran Aliyu Bashir tare da Khadijatu Lawan Na'ima da Faruk Hashim da Fa'iza daurin Auran da yasamu halatar Manya Manyan kasa tare da "yan kasuwa "yan Siyasa manya Manyan Ma'aikata daurin Auran yasamu jama'a sosai Wanda har sai da a katare hanya titin da zai sadaka da layinsu Nene kashe shi a kai domin duk motocin jama'a ne a gurin ga police da a kabaza a gurin sabida tsaro Angwaye sun Sha kyau sosai su Uku cikin kaya iri daya bakin kowanne a cikinsu yaqi rufuwa suna tsakiyar Abokanan iyayensu ana tafaman photo dasu suna ta musu fatan Alakari maroqa a gurin kamar gori a kai musu sun kai su Ashirin suna ta cin kasuwarsu tabbas garin Dan batta ya San Yau ana gagarimin daurin Aure!! 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 🎗🏵🎗🏵🎗🏵 Sai wajan Sha biyu gurin ya fara raguwa Abokannasu Abbah suka fara tafiya Tsirari ne sukai saura makusantansu sosai suna jira sunsu domin tafiya tare! Kowa yaci ya sha a gurin nan haka ka riqa fito da Abinchi kamar daga hotel domin kunsan dai Nene Akwai iya girki ita da delu ga tsafta komai a kimtse babu wani baragada a bubuwan Sha nan birjik gaskiya dayawa daga cikin Abokansu su Abbah sunji dadi sosai da sosai Cikin gida ko Amare na zaune cikin daki guda sunyi kyau fadar kyawun ma batawa ne Amma zahirin gaskiya D'ija sai tafita zakka cikinsu kamar wata taurarowa cikin taurari ! Gida ya kaca me anata hada hada Abbah ya shigo cikin babbar riga bakinshi yaqi rufuwa yau Allah ya cika masa burinshi da yajima yana jira yace " Nene yakamata a kinmtsa karfe biyu bayan mun idar da sallahr juma'a sai mu dauki hanya ko? Nene tace to Ai kuwa domin bana son tafiyar dare bara na sanar musu ko wacce ta kimtsa" Lokacin da Su Ali suka shigo gidan Faruk da Hashim kowa sai lalube yakeyi ina zaiga Amaryarsa domin da suka leqa dakin Nene Ba sananan Faruk ya gaji Yace Nene Wai INA Amare ne? Dariya a kasa masa jama'ar dake gurin suna tsokanarsa Nene tace "gasu can cikin daki ai tukkuna yanzu kun ci Abinchi ma sannan ko meye zakuyi sai kuyi Faruk yace wa yake ta maganar Abinchi yanzu Nene farin ciki ne Abincinmu yau ko Ba haka Ali" Shiru yayi Masa yana ya mutse Fuska Dan gaskiya a zahiri shima ita yakeso yagani Lailai yau Allah yayi Aure da mara kwabo mamaki yake wai D'ija tazama tashi!! Nene tace A'a baza'ai hakaba Ku idan Farin ciki yacika muku ciki sauran Abokannaku fah Ta kalli su Capitin Labaran ko Ba haka bane yaro? "Yace kwarai kuwa Nene mukam A hado mana Abinchi muci Munaiwa Angwaye da Amare Fatan Alkairi" "To To Masha Allah Nene tace kuma munaimuku godiya da kuka sami damar halartar daurin Auran Allah ya mai daku gidajanku lafiya Allah yaqara zumunchi Allah yashi muku Albarka Ameen Ameen suka rinqa Amsawa "Faruk yace dole Fah su fito Zamuyi photon tarihi dasu damu da Abokanmu Nene" "To mai kaji nace Faruku Nene tafada tana kama ha6a! da hannuta ta nuna masa dakin dasuke tace " ga can dakin da suke can a zaune ni kar ka daura min jakar tsabah ooo" Ku kunya Faruk ya tafi yanawa Nene dariya cikin Ransa Suna zaune Faruk ya Leqa karaf idonsa ya sauka kan tashi Amaryar suna zaune cikin "yan Uwansu Sa'aninsu wasunsu duk suna da Aure wasu ko "yan matane sai Hira akeyi irin ta Mata ana tafawa! Da sauri Faruk ya saki labule ganin idon mutanene dake dakin yayo kansa yafito da Waya yakira Na'ima yace mata su fito dukkannisu za'ai photo dasu na tarihi!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿188* Cikin Nutsuwa Na'ima ta kalli su D'ija tace kutashi Muje wai za'ayi photo in ji ya Faruk Zum6ura baki D'ija tayi tace wane irin photo kuma ni Wallahi banaso in fita ai ta kallonka kunya nakeji dariya a ka sheqe dashi daya daga cikin Mutanan dake dakin tace kyayi kya gama yarinya muma duk wannan Abin sai da mukayi gashi kamar ba'ai bah" Mikewa Na'ima tayi ganin tana kokarin fita yasa duk suka mike suka rufa mata baya D'ija ce karshen fitowa sai da ta tsaya ta kara kallon kanta a mudubi sosai ta gyara daurin Dan kwallinta yadda ya kamata so take ta nunuwa Ali yanzu fah bakin rijiya Ba gurin wasan Makawo bane Aure dai an daura babu yadda ta iya Amma fa baza ta ta6a yadda yayi Mata Wulaqancinsa Ba dole zata kwatarwa kanta "yanci a cewar ta zata tafi da shirin ko ta kwana in yazo da zaman lafiya zasu zauna idan da tsiya yazo to zata nuna masa tata tsiyar duk irin zaman da Siyama ta so suyi haka za'ayi domin baza saki baki Ba Siyama tayi mata cin kashi! Ta na Shamqamshi irin na Amare ta fito daga dakin Har anfara ta shiga Ko wane ango da Amaryarsa an musu ya kai kala goma tsakanin Ali da D'ija babu Wanda ya kula Dan uwansa sabanin sauran Angwayen da Amaran sunayi magana sama sama sabida idon jama'a Kasa da daurwa yayi yarinqa satar kallonta domin ta tafi dashi sosai kwaliyarta tayi masa kyau bai ta6a ganinta da jambaki Ba sai yau dama haka yake mata kyau Lailai yanason irin kwalliyar ta burgeshi Sau Uku tana kamashi yana kallonta da sun hada ido sai ya dauke kai yana ya mutse fuska Shifa ala dole yake tsayuwar nan Dan dai kawai bayansan Abinda za'ace shi yayi Amma da tafiyarshi zaiyi yaje ya kwanta Dan yagaji Haka iyaye da "yan sukai ta shiga anayi da su duk photo sai Nene tashiga Delu tace Wai Nene ba kya gajiya ne ki kyale Amarya tazo tayi da angonta ni banga anyi musubah Nene tace kyaleni Delu yau ranar Farin ciki ce Ba kya ganin yadda Amarayar take wani shamqamshi wai ita Amarya Ba Saban ba Ummm" Dariya A kasa a gurin jin tsokanar da Nene takewa D'ija Cikin Nutsuwa Alin yacewa mai photon yazo ya daukesu shida D'ija jin haka yasa ta niyar guduwa Nene ta damqi Hannuta taje ta hada Dana Ali tace riqeta da kyau nabaka Amana! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Ai kwan kamar jira yake ya damqe hannun cikin nasa yana sakin A jiyar zuciya bai kalleta Ba yacewa mai photon ya fara yi musu Sosai suka riqa kyau domin sai da ya rungomo kafadunta da hannunshi haka ai kai musu kunya kamar tayi yaya Sai wani mammatsa mata kafada yake wai shinan photo a ke musu sai tsaki takeyi da kyar tasamu ta yakice daga jikinshi ganin anqi gama photon ga mutane suna kallonsu duk ya rirriqeta Shima kasa daurewa yayi Murya a kasa yace mata tazo suyi da Abokansu babu yadda ta iya haka suka shiga tsakiyar Abokanansu ita da su Na'ima a kayi Bai bari an karasa bah ya Silale yabar gurin jiki Amace yarasa Abinda ya kashe masa jiki yanzu yanzu Amma baya rasa nasaba da kamshin da yaji Dija na fitarwa shifa in dai zai shaqi kamshi mutukar yayi mushi nan da nan yake daga masa hankali Ganin yabar gurin D'ija ta sake sosai cikin jama'a tana Walwalah dasu Karfe 3 Shaura sun fito domin tafiya tuni wasu motocin sunfarayin a won gabah Jama'a sai Allah sanya Alkairi akewa Abbah gami da yi wa Amarya da Ango fatan zaman lafiya Ba kwai shaura suka sauka a abuja ana ta kiraye kirayen sallahr magaribah gaskiya sunyi sauri sosai Gida ya hargitse domin shirye shiryen Walima da Abokan Abbah suka hada bayan sallahr isha ! Hajiya Rakiya ce ta gyara Amare tsaff Cikin kaya iri daya tayi musu irin kwalliyarsu ta kanuri. Cikin lafaya wai zo kaga D'ija sai ta saje sakk dasu Wannan bari mar da suke sawa ta hanci tayi mata bala'in kyau haka hjya Rakiya ta fito dasu gurin suna tashin kamshi. Nan da nan guri ya kaure kowa yana son yaga Amare kowa sai tofa Albarkacin bakinsa yake Sai da mai gabatar wa yayi magana sannan guri yayi shiru a kafara sauraron Wa'azi daga Sharraan Malamin nan wato Malam Ibrahim khalil Wanda yake Jan kunne a kan riqe Aure da sharaddansa gami da Jan kunne a kan Amare su zauna da mazajansu Amana babu rashin kunya da mai da magana a kan miji suyi koyi da Nana Fadima "yar manzon Allah bata ta6a fita daga cikin gidanta Ba batare da sanin mijinta Ba wato sayyadina Ali sabanin wasu matanmu na yanzu bini Bini sai kiga mace ta zari hijab tashiga makota Ku ta tafi raka makociyarta cefa ne ko a tambayi anguwa daya amma sai ga mace taje sama da guri biyar duk batare da sanin mijiba Sosai malam ya tsoratar da mata da irin Azabar da Allah ya tanadarwa mace mai irin wannan halin! Matan dake gurin jikkunnasu sukayi sanyi musamman masu ai kata irin Wannan dabi'arMomyn Siyama da ita kanta Siyaman jiki yayi la'asar !! *NI KO NACE ALLAH YASA KUNA DA RABON GANEWA* *DAN ALLAH KUDINGA HAKURI DANI A KAN YANAYIN YADDA NAKE MUKU TYPING A KWAI DALILI NE WALLAHI BA LAIFINA BANE NI KAINA NAQAGU NAGAMA LITTAFIN NAN WALLAHI* 😊 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Sosai Abin ya qayatar gami da birge jama'a Amare da Angwaye sunsha kyautar bangirma daga Abokannan Mahaifansu Nan ma sai da a kayi photon nan tahiri hi sannan guri ya watse ! Washe gari a kacigabah da gudanar da shagalin biki in da Hajiya rakiya ta sanya Amare a daki kusan A wa hudu tana gyara musu jiki gami da yi musu turarar jiki. Sai da tabbatar jikinsu ya karbi turaran sannan ta shiryasu tsaff jikin wani Ubansun les Wanda ya tassama dubu tamanin dinki bubu ne me kamar rariya Amma ba'a matse tsakiyar ba mayafai da takalmar duk iri daya hatta yari da sarqar su basu banbanta Ba gaskiya sun bawa jama'a sha'awa domin kyawun da sukayi Abin kallo ne Karfe Biyar saura suka fara shiryeshiryen tafiya dinnar Kawayen Na'ima duk sun fi yawa dake tafisu jama'a Cikin shigar dogayen riguna kalar pink suka fito rigar har kasa take tana da dogon hannu Amma na net ne kuma samar rigar shima net a gurin sai wani irin Net mai Dan banzan kyau da suka lulluba a ka da wani uban takalmi mai tsini mai igiyoyi wannan duk Ai kin Faruk ne ko wacce riqe da "yar jaka makale a hannu gaskiya Sunyi kyau haka suka Fito a jere tamkar wasu taurari kawayensu na take musu baya Ko wane ango shi zai dauki Amaryarshi sauran Abokan nasu su dibi jama'a Ali yana hango D'ija lokacin da suka tawo yaji hankalinshi ya tashi ganin yadda tayi wani tamtsan kirjinta ya tashi gashi shi da yake nesa yana hango Alamunshi ta cikin Net din rigar nan da nan yaji bazai iya jurewa Ba yakira Faruk A waya Wanda yake ta hada hadar saka mutane a mota yace "wai towo ne a idonka lokacin dakaje siyan rigunan da suke jikinsu ne koko wannan ai iskanci ne duba da kyau kaga yadda sassan jikinsu ya fito Allah kasa su koma su cire in bahaka Ba ba zani gurin dinnar din Ba duk yana kwance cikin mota yake wannan sababin ".haba Ali wai meye haka ne yanzu yanzu muka gama fa da kai cewar baza ka bata mana shiri bah ko Ba hakaba meye Laifi yau daya ne fa ai Ba a Kansu a kafara ka qyalesu Dan Allah" "Kamar yaya kana nufin ina kallo a shiga hurumin Ubangiji impossible dole inyi Magana kasan gurin nan ya tara Maza da mata wani ma baka gayyaceshi Ba zaje gayyar sodi ko ka kamanta da "yan iskan Abokanka daka gayyata kana nufin zasu iya dauke kaine batare da sun kallah Ba wani ma da gayya zaizo yace zai maka photo daga nan shikkenan ko to Ba zai yiwo bah!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Ganin Ali yana nema ya 6ata Shirin yasa Faruk kwantar da murya yace Dan Allah Dan sanka da Annabi ka bar maganar nan wai kai wane irin mutum ne yanzu yanzu za'ai magana da kai sai ka sanja yanzu idan nace su kuma su sanja kaya waddane zasu saka iyi? Ko nuffasa bai bar Faruk yayi Ba yace "su ka na dazu mana shine yafi mutumchi dama kuma yafi musu kyau Tsaki faruk yaja yace Allah ya sawaqe maka Ali kata Ba ganin Amarya ta saka kaya ta maimaita mtsss Dan Allah kar muje kayi mana halinka cikin Abokai kai kanka kasan da A kwai "yan hassada a gefe hakan zai sanya suyi mana dariya. Kashe wayar yayi batare da yacewa Faruk din komai bah Tuni Nafisan Faruk ta kame a mota tana jiran Amarya kuma Aminiyarta ko lokacin da Na'ima tashiga cikin sakin Fuska da mutumta juna suka gaisa suna hira sama sama To haka bangaran Fa'iza ma dake matar Dr Hashim irin wayyayun matane tai ta Jan Fa'iza da hira ko da kishi dai ta bar Abin a ranta! Ban garan Siyama ko tana can dakin Ummi tana shiryawa tarasa irin kwalliyar dazatayi hankalinta ya tashi lokacin data hangi fitowar su D'ija babu wacce ta dauke mata hankali irin D'ija ganin wanin irin madarar kyau zallansa yana zubah fuskarta sai fitar da annuri take shine ta daga hankalinta itama take ta labta kwalliya a fuska lailai itama sai tayi kyau da kyar da tagama ta fito tana wani ya tsine ya tsine ita ga Uwar gidan Aliyu D'ija ko bayan motar Ali Faruk ya bude mata tashiga da fissimillah kafin ta daidaita zamanta cikin motar yace dawo nan kusa dani Ba musu tafito ta bude kofar gaba ta zauna gabanta na dukan Uku uku nan da nan motar ta rinqa fitar da wani irin mugun kamshi mai dadi ji! Shiru bubu magana nashi gefen yana jiran Fitowar Siyama ne da ta fito tafiya zaiyi domin shi bazai tsaya wannan Abin ba su Faruk din sa sameshi can gurin Hankalinshi ne yafara tashi jin Abinda yakeso a kusa dashi ga wani kamshi da takeyi ya lura tun jiya yake jin wannan qamshi a jikinta Amma kamar na yau ma yafi na jiya kallonta yayi ta gefen ido tana wasa da "yatsu Fuskarta babu yabo babu Fallasa tana jiran Abinda zai wakana sabida tasan halin Abinta Kasa kasa yace "Ke bazaki gaishe ni bane iyi ko nine zan gaisheki ne Uhumm Yafada yana mata wani Munafikin kallo "? "Ina yini"? Abin da tace kenan shiru yayi bai amsabah sai kawai itama tayi shiru da bakinta Kallonta yake sosai kana murya a sarqe yace "yanzu ke bakiji kunya bah da kika saka wannan rigar dubah fa yafada yana daura hannusa saman kirjinta kinga nan fa a waje" Da sauri ta buge hannunsa tsigar jikinta na tashi sai mutsu mutsu da baki take na makamasa harara ta kansan ido Yace" kai ni kika bugewa Hannu a kan nafada miki gaskiya,? Ke da Allah bakisan ba'a hana miji yayi Abinda yakeso Ba idan Abin yabashi sha'awa Shiru babu magana! "Ok toum ki rufe su da wannan Abin da kika rataya a kanki in Ba haka a gaban kowaye zan ta6a sai inga karyar gayu! Da sauri ta ja Net din dake kanta ta lullube kirjinta dashi ta damqe da hannunta gabanta sai faduwa yake!! *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Omar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿189* Ganin tana qifqifta ido sai tabashi dariya Yace "*Khadijatu* Amaryar Ali yau Allah yayi Aure da Mara kwabo ko? Shiru tayi girgiza kai yayi yace namanta fa ashe ban siyi bakinkin Amarya bah gaskiya yau ina cikin farin ciki Allah ya mallakamin Abinda na Dade ina so a rayuwata Cikin mamaki Dija ta kalleshi shima ita ya zubawa ido Yace "kina mamaki ko yarinya Tabbas ina sonki kema kuma nasan kinaso na tuntuni Sabida haka sai murufawa kanmu a siri mu zauna lafiya karkiji nace ina sonki raini ya shi go ciki Ranki ne zai baci Dan son danakeminki bazai hanani hukuntaki bah Cikin nutsuwa tace "Alhmdullah dama wannan ranar nake jira kafurtamin da bakinka cewar kana so na da da'ake fada ban yadda amma yanzu na yadda da gaskiyar magana kamar yadda kasani ni dai kawai zanyi biyyaya ne in zauna dakai Amma babu burbushin sonka ko kwara daya cikin raina shine gaskiyar magana tafada babu Abinda yadameta! ran shi ne yabaci da jin Abinda tace Amma bai nunabah fuska a sake kamar ba'Ali Ba yace" Ok Haka kikace? "ina wannan son nawa da najima ina ganinshi a kwaryar idonki ko shima namiki karya Shiru tayi taqi magana yace "babu damuwa ai bazan tilastaki lailai sai kin soni Ba Dan ba'abinda nake bukata Ba kenan tunda anyi mai wuyar Amma kisani ni Namiji ne mijin Mace hudu dama duk Ku biyon bani na za6a Ba cuso min a kai na kar6a in Sha Allahu zan kawo za6i na wacce nakeso take so na kafin ya rufe baki tace "Wallahi ni nafi qarfin cushe A i kai ka furta da bakinka yanzu ma kuma gashi kaqara fada da bakinka wacce a ka cusa maka daban ni daban tafada cikin tsiwa Abin mamaki yabawa Ali Lailai yarinyar nan Dan tasamu ya kula shine take kokarin tazageshi daga magana yayi da yasanin fada mata Kalmar so ya riqe abinshi cikin zuciyarsa tunda gashi hakan yana nema yajawo masa raini Nan da Nan yahade Fuska tamau! yadawo Ali na da ya na mata wani banzan kallo yace rashin kunya zakiyi min sabida kinji nace ina sonki Tabbas ina sonki babu qarya amma hakan bazai hana in ci Ubanki ba ni zaki ranawa hankali kice bakyaso kina karankada miya cikin manyan Matan dasuke sona gurin Aiki iyi ke kinsan ko ni wanene kuwa? Ta inda Ali yashiga batan yake fita Ba har Siyama tazo ta cimmusu yana zubah wa D'ija bakaken Maganganu. Kwallah CE ta taru idon D'ija Saura kadan ta zubo jin Abinda Ali yake mata gashi yaqi ya daina Siyama Naji wannan Cin mutumci da me yayi kama! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Wani Farin ciki ne ya yiwa Siyama dirar mikiya lokaci da ta tsinkayi zantuttukan da Ali yakewa Amaryarsa na rashin mutuchi tace Lailai wannan mutumi Ashe bai ragawa kowa Ba dubi tujarar da yakewa Amaryarsa kai wallahi naji dadin wannan Abin Kwantar da murya tayi kamar wata mummuna tace haba hubby mai yayi zafi ne yau fa ranar farin ciki CE a gareku idan laifi tayi maka sai kai hakuri ta kalli D'ija tana tabe baki tace ke kuma amarya waya gaya miki anawa ango laifi bakisan lallabashi ake bah Shiru D'ija tayi mata batace komai Ba ranta yana mata wani mugun zafi da kyar ta samu ta mayar da kwalar dake kokarin zubo mata ta kauda kanta tana kallon tagar motar Tsaki yaja ya kunna motar yana kallon Siyama tajikin mudubi yace ke kuma mai kika zauna yi a ciki kin zaunar da mutane kamar masu gadi Dan iskanci gyara maganarta tayi cikin kwarkwasa tace na Dan tsaya kimtsa wa ne yallabai kasan jikina babu qwari sosai wallahi ta wani langwabe kai yana kallonta ta cikin mudubin yace kina shan magungunnan ki a kan Qa'ida in CE ko? Kwarai kuwa wasu ma sun kusa qarewa yaya kike jin yanayi jikinki kina ganin sauqin Abin? Eh to da Sauqi zance tafada Cikin wata irin murya ita lailai dole sai ta ja ra'ayinsa A kwain ya fahimta shima Dan haka sai ya dinga biye mata suna hira Dan ya bakantawa D'ija rai sukai mata banza babu mai kulata Kamar zuciyarta tayi bindiga haka tariqaji tanaji kamar ta balle murfin motar tafita ko ta huta da wannan bakinciki da yake cinta Ali kamar bai San anyi ruwanta a gurin bah suna ta hira da Siyama sai faman qyalqyala dariya rakeyi cikin Farin ciki domin wani abin ma bana dariya bane zata sheqe da dariya duk Dan ta bakantawa D'ija rai A takure D'ija take cikin motar duk yana lure da ita sai sakin tsaki yake cikin zuciyarsa yace yarinya zaki San kince Ba kya sona wallahi sai nai miki Abinda zakizo ki furta da bakinki cewar ina sonka Ali! A haka suka je gurin dinnar Siyama tafito tana jiran fitowar su Dan Samun shiga jira take wai su fito ta riqe hannun Ali domin zuciyarta tana bata cewar tunda Amarya da Ango sunyi fada kowa zai shiga gurin dinnar shi daya tafi minti biyar da fitowa basu fito bah taqagara Cikin mota kuwa D'ija na kokarin bude mota ta kasa Ranta a bace takara qaimi amma taqi budewa sai kawai tasaki murfin motar tafashe da kukan da yake cin ranta tundazu Jikinshi yayi sanyi kadan ganin irin kukan datake yi gashi yafara tabamasa zucci yace "mai naimi ki kike kuka ko wani sharrin zaki min kwai Dan kin kasa bude mota sai ki saka kuka Dan shagwaba Ba zakiyi magana a bude miki bah" Shiru tayi masa batace komai Ba kuma bata fasa kicikicin bude kofar Ba ya *Khadijatu* taqi joyowa kawai sai ya janyota ta kwanta jikinshi yana kallon fuskarta kurr Hawayene kawai suke zubah haryanzu jikinshi ne yafara kyarma gabanshi ya hau faduwa ganin irin ruwan hawyen da ke zubah kamar wacce ya zane! shine bai Sani Ba da wannan wulakanci da yayi mata a gaban kishiya ai gara ya gaggaura mata mari zaifi mata Bakinshi na rawa ya hau sha fa fuskarta da nufi goge mata hawaye yace "wai mai naimi ki mai zafi ne kike wannan kukan xaki bata kwalliyarki. Doke! hannusa tayi tana yunkurin tashi daga jikinshi zuwa yanzu wata irin jarumta tazo mata yakara dam karta yace Allah sai kinga fada min Abinda nai miki zan sake ki ko kishi kike ne? Hannusa tacire daga fuskarta yana tafaman shafawa Tace" kasake ni in tashi babu Abinda kayi min kawai na tuno iyayena ne? Yace banyarda da akwai Abinda yasaki wannan kukan to in dai nine Allah yabaki Hakuri karki qara kada mushiga cikin jama'a kinayi kinji ko banza tayi mishi tana hararsa kasa kasa bayan tasamu ya saketa yace ki gyara fuskarki karkifita haka kinga idonki yayi ja ko Ni ka bude min in fita Dan Allah bana kaunar zaman motar nan tafada A fusace sai daga Murya take Cikin Nutsuwa yake kallonta yarinyar tausayi take bashi Amma rashin kunyarta ita take cutarta hannuta yariqe yace ai tare zamu fita joyo in goge miki Fuskarki kar jama'a su gane kinyi kuka. Qin joyowa tayi tana Faman kunkuni gami da murguda baki kasan Rigarshi Yakama dake tazarce na wata lafiyayyar shadda Ya janyota ta karfi ya kwantar da ita cinyarshi Karo na biyu ya fara goge mata Fuska. Ita ko sai faman kakkauda Fuska takeyi wannan wane irin goge Fuska ne anqi a gama kokarin tashi tayi tana tsaki babu zato taji fuskarsa dab da tata yana kokarin kama bakinta da kyar tasamu ta fincike jikinta a tsorace tana sakin wata muguwar a jiyar zuciya kamar wacce tayi dambe ta zubah masa kallo mai kamar harara tace dama Abinda zakayi min kenan ka fake da zaka gogemin Fuska iyi Babu Alamu Rahama a fuskarta lokacin datake fadin haka idonshi ya zubah mata Wanda suka kada kadan yana laser le6enshi na kasa murya a tsarke yace laifi ne Dan nasha Ai nawa ne bama nan kadai ba ina da "yanci da zan yi yadda nakeso dake cikin motar nan babu Wanda zai ce min don me domin ke din tawace Wani kalon kayi kadan D'ija tayi mishi Tace sai da ka gwada karfi ka kwata Amma baza kasamu yadda tabah Ganin Lokaci yana kurewa yasa yashareta bai mayar ma ta da martani Ba ya lalubi glass dinsa yasa ka kana ya saita kansa sosai ya zuro jikinshi jikinta ya bude motar tanajin nauyinshi a jikinta tsigar jikinta tariqa tashi gabanta sai faduwa yake Allah Allah take yabude tafice daga motar kar yasamu galaba a kanta! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Tare suka fito hannusa riqe da Nata Fuskarsa a sake sabida jama'a ita ma sakin fuskarta tayi Siyama kam ta kusa zama qanqara a gurin Abin mamaki yariqa bata ganin yadda Amarya da ango suke murmushi gashi hannusu makale da juna kamar bayanzu sukaga ma fada Ba jikinta ne yayi sanyi ta koma kalar tausayi domin Ali ma ya manta da ita a gurin sai ta bi bayansu zugwizugwi sai kace wata jelarsu *Lol* Siyama😄 tunda suka fito a ke faman daukar hotonansu har suka karasa inda sauran "yan uwansu suke wato su Faruk tare suka jera suka shiga Hotal din ko wane Ango riqe da Amaryarshi Abin gwanin ban sha'awa masu vidio nayi masu dauka a waya nayi kowa kokarinshi ya daukesu a hoto mussaman Ali da D'ija gaskiya hadin yayi kyau sosai komai ya yi yanda a keso yatafi cikin tsari gami da wayewarkai tunda duk wadanda suke gurin "yan boko ne masu Hankali da sanin yakamata Haka ko wane ango yaci da Amaryarsa kamar yadda Al'ada tagada gurin ci da junansu ko Ali sai da ya kusa kwata wa domin lokacin da D'ija tasa ma Kek din Abaki riqe Hannun yayi yariqa tsotsa kamar Wanda ya samu Alawa sun kusa Minta goma haka har ya tsunta suka fara zugi sai tsotsa yake kamar wani sabon maye Abin sai yabawa jama'ar dake gurin sha'awa ai kon kan kace kwabo anzo an kewayesu a na tafa man daukarsu a photo har da masu yi musu vidio "yan Matan dake gurin suka dinga Sha'awar D'ija suna ina ma sune suka samu Ali a matsayin Miji dagani ya'iya soyyaya. Marasa hankali daga cikinsu ko haushin D'ija sukeji da yi mata hassada suna fadin Sam D'ijan bata dace da wannan haddan Mutumin Ba Fadin irin bakincinki da Siyama take ci a lokacin batawa ne kuka tariqa yi tana share hawaye a fakaice sabida kar mutane suganta haka a tashi daga Fatin Abokan Ali suna ta yi masa fatan Alkairi dacen samun mace kamar D'ija gaskiya ya morewa mace Fafur D'ija taqi bin Ali sabida taga take takensa a kanta ita kuma taci Alwashin bazata bashi kanta ta dadin rai Ba sai ta maguzashi sannan zai gane mata ma suna suka Tara Lailai ma ai yanzu tagane shi zatai tayi Abinda zata ja ra'ayinsa tunda tagane bashi da hakuri tanan zata rama wulancin da yake mata Shima bai wani damu Ba lokacin da yaji D'ijan tace wa Faruk a motarshi zata kuma gida sabida yasan Abinda take gudu dariya yayi cikin zuciyarsa yace duk wayon Amarya dole dai a Sha manta kigama guje gujenki yarinya an jima kadan kina gidana qaryar guje guje ta Kau *Oooo ni Binta Nana khadija yaqi yayi sauri ya kare Allah dai kabani ikon cika Alkawar*😊 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿191* Goma shaura suka sauka gida Ko zama basuyi Ba Nene tace ko wacce tashiga taje tayi Wanka Dan a yau din za'a mika ko wacce dakin ta Wanann karan ma Hajiya Rakiya ce ta kimtsa A mare cikin wata Atamfa super duk iri daya mayafi iri daya hakama takalma Abbah yayi musu fada sosai Ummi ma haka Nene tace ni dama nayi muku nawa sai dai in kara tisawa babu Abinda zance sai kula da mazajanku babu gaddama da rashin kunya yi nayi bari na bari shi ke kawo zaman lafiya a gidan Aura babu yaji kar wacce tazo gidan nan dasu nan tayi yaji duk irin sa6anin daza kusamu da mazajanku kuyi hakuri ko wace mace haka take hakuri Allah yayi muku Albarka. kuka Dukkanunsu suke Mussaman D'ija harda Majina zuciyar Nene sai ta karye ita ma tafara hawaye Delu dasu gwaggo Altine sai baki a ke basu Ummi ko jikinta ne yayi sanyi daurewa kawai take itama,haka a ka Mika ko wacce gidanta Na'ima da D'ija zamu iya cewa waje daya suke Fa'iza ce Unguwarta daban gaskiya Abbah yayi musu kokari sosai da sosai Dakin ko wacce a cikinsu Abin dubawa ne D'ija sun hada falo da Siyama Amma dake bedroom dinta A kwai karamin Falo bata damu bah ban a kasa mata kujerunta na Alfarma hade da kayan kallo Dan har cikin bedroom dinta Abbah sai yasa a kamanna mata tvplasma katuwa girmansu daya da ta Falon ta ga firji mai kyau duk dai Abinda zata nema Abbah yasiya mata sabida gudun rigima duk da cewa itama Siyama komai na gidan na Ali ne Abu qalilan ne bata khin kawai suka hada da Siyama Gaskiya Taji babu dadi taso tana da kchin dinta A falon ta da babu Abinda zai dinga fitar da ita . Sha biyu shaura Ali yashigo gidan da suka tabbatar da kowa ya watse shida Faruk kowa yayi gurinshi cikin gajiya. 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Babu kowa a falon lokacin da yashiga kai tsaye dakinshi ya bude a zube wayoyinshi kan Sofa ya nufi toilet Wanka kawai yakeso yayi A nitse yayi Wanka gami da daura Alwala kamar ko da yaushe yafito ya kimtsa jikinsa ya feshe jikinshi da turere sannan yata da Sallahr shafa'i yayi da Wuturi ya Dade sujjadar qarshe yana kaiwa Allah kukanshi A kan yashige masa gaba cikin lamuranshi sai da yayi karatun Alkur'ani izifi biyu sannan yayi Addu'a ya mike daga kan daddumar hade da nin keta, Kai tsaye dakin D'ija ya nufa ya murda kofar yaji gam yakara Murdawa a karo Ba biyu a kulle sai kawai ya lalubi key dinshi a Aljihu dama irinsu daya da kofar dakinshi na Siyama ne daban Dana su dake dakuna Hudu ne a falon bibbiyu iri daya Tana zaune kan dadduma ita ma tana karatun Alkur'ani ya shiga yana karewa dakin kallo daga tsaye daga bi sani ya je ya zauna gefen gadon yana shaqar dadda Dan kamshi da dakin yake futarwa Lumshe idonsa yayi ya ki shingida a gadon yana jiran ta kammala Mikewa tayi tana nin ke daddu mar yace ki shin fida zamuyi Nafila mu godewa Allah babu musu ta mayar da daddumar tana gyara zaman hijab dinta yakaraso gurin suka daidaita sawu sannan ya tayar da Sallahr bayan sun idar ya kama kanta yayi mata Addu'oi kamar yadda Annabi ya Umarci ko wane ango da Amarya suyi ranar Auransu daga bisani yayi mata tambayoyi cikin Hikima Ai kuwa yasha mamaki domin Har hadisai ta riqa kawo masa ido ya zubah mata yace yau zaki bani Amsar tambayata da kikasa bani shekarun baya da suka wuce A nutse tace wace tambaya ce ai na manta. Yace menene Balaga? Kunya ce takama ta Amma sai ta dake sabida ta tuno lokacin da yayi mata tambayar lokacin bata da lafiya lokacin bata banbance komai Ba Yace kinyi shiru ina sauraranki Cikin Nutsuwa ta hau yi masa bayani sosai tace Ana gabe balagar mace yayin da gashi yafara tsiro mata ta wasu sassan jikinta Abu na farko kenan sai ganin fitar jini shine muke kiranshi jinin Al'ada da kowane lokaci tana iya daukar ciki koda ko a shekara Tara tafara Al'ada da kyau *Khadijatu* Allah yakara hasken makaranta saura kiyi min bayanin yadda A ke gane balagar da Namiji. Saurin sunkuyar da kai tayi tace ban sani bah" yace karya kike Wallahi tunda kika San yadda balagar Mace take ta Namiji ma baza tayi miki Wuya Ba ai duk karatu daya ne. *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿192* D'ija kunya duk ta kamata jin Abinda Ali yace wai lailai sai tafada masa balagar da Namiji tasani Amma tanajin nauyin gaya mishi. "Ke Fa nake sauraro yafada yana mata wani kallo Wanda shi kadai ne yasan ma'anarsa A hankali tace nifa ban Sani Ba shiru yayi ya zuba mata ido kamar zai cinyeta ganin kallon yaqi ya kare yasa ta mike daga gurin hannuta yakama ya mayar da ita ya zauna kusa dashi sosai yafara murza mata hannu murya kasa kasa yace kin ci Abinci? Daga kai tayi tana ya mutse fuska jin Abinda yake mata da hannu kokarin tashi takarayi a karo na biyu ya mayar da ita ya zaunar yace ban yadda Ba dole kici Abinci yanzu yafada yana shinshina Wuyanta tsigar jikinta CE tafara mikewa jin hucin numfashinsa a jikinta tana turo baki tace nifa a koshe nake ka kyaleni OK to ni ba'a koshe nake Ba ki tayani in ci kinji! Shiru tayi mishi ya mike ya fita ya dawu hannushi dauke da Wata Leda Mai tambarin wani haddadan Hotal yace dubah ki dauko mana Abinsha batayi musu Ba ta bude firji n dake dakin ta dauko lemo gami da ruwa ta'ajiye gabanshi ta kuma gefan gado tana jiran Abinda zai biyo baya yace maye haka sakko kici Abinci kinji ko Na kushi tafada yace bafa nasan gadda ma naga sai wani Dari Dari kike mai kike tsorone wai sakko malama. Ba'a son ranta ta sauko ta zauna suka faraci Ba kawai dai ta tuna nasihar Nene babu gaddama Mamaki ne yadinga kamata ganin yadda Ali yake mata hira harda dariya cikin zuciyarta tace lailai mutumin Nan nizai yaudara Tabb!! Kadan taci tacire hannuta gami da mikewa tashiga toilet ta daurayo hannu gami da sake bakinta a karo na biyu Binta yayi da ido lokaci da tafito har ta zauna bai dauke idonsa tsaki tayi cikin ranta tace mutum sai kace maye!! Shiko Ali tunanin ta inda zai fara yake domin ya lura yarinyar a tsaye take A kalla ko bai samu yayi sex da itabah ya rage zafi Amma San samu kawai Ayi mai gaba daya. Mikewa yayi yaje ya dauraye hannu gami da Sake wanke baki duk a toilet din nata tana kallonshi yafito ya kashe kwan dakin yayi dumdim babu haske ko na kwabo yafito da wayarshi ya fara haskata gabanta ne ya dinga Faduwa tana zaune gefan gado suka fara kallon kallo ita dashi kawai sai ya tsinci faduwar gaba lokacin da kalli fuska yaga a daure murya a rikice yace wai mai kike jira ne baki kwantaba dubah fa daya har ta gota kicire wannan hijab din kyafi sakewa. UhmUhm kyaleni ni ko A gida da hijab nake kwanciya tafada kanta a kasa hawa gadon yayi yana jawo katon bargon dake gefe yace Allah Allaramiyya nan Ba gidanku bane ai maza cireshi mai zaki 6oyemin in kinqi ni zan cireshi da kai na. 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Banza tayi masa tana zumbura baki yace ko Ba kyaji ne? Nifa ka kyaleni wai kowa Ba yana da dakinshi Ba Dan Allah katafi naka ka bar min nawa dariya yasa kadan yace to maye ruwanki dani iyi gidana ne ina da damar kwanciya ko ina kizo kwanta babu Abinda zan miki nagane abinda kike gudu. Kin kallonsa tayi taga yayi wani daidai a gado babu Abinda ya dameshi minti biyar bakajin motsin komai sai na Ac yana kallonta yasan bacci takeji taurin kai ya hanata kwanciya Babu zato taji yajawo ta zuwa kusa dashi yana kici kicin tu6e mata hijab tariqe qam tana cire hannusa idonshi a lumshe yace ke bana son shashanci Ki tsaya mana qi tayi sai kawai ya mike zaune ya jawota ta sanya tsakiyar qafafunshi ya kwabe hijab din bayan ya riqe hannuwanta biyu Wanda take hanashi gabanshi ne yayi wata muguwar faduwa lokacin da idonshi yayi tozali da kirjinta sun bultso cikin rigar baccinta mai rigar Nono jikinshi ne yafara kyarma ya tsura musu ido ganin in da yake kallo yasa ta shammaceshi ta dira daga gadon A dimauce gabanta na dukan Tara tara ido jazir yayi mata Alama da hannu tazo domin bakinshi ta mutu make kafada tayi irin na yara tana tutturo bakinta na sabo a gigice ya diro daga gadon shima domin salon ta na yanzu yakara dilmiyar dashi ganin yadda ya dun farota yasa ta yin hanyar kofa a sukwane taku Uku yayi ya cafketa ya aza a kafada kamar wata jinjira yaje ya kwantar da ita kan gadon kafin yayi wani motsi takara mikewa ya Mayar da ita ta karfin tsiya ya kwantar ya danneta da jikinshi ya zubah mata masifaffun idanuwanshi masu kashe jiki ita ma shi take kallo tana Ajiyar zuciya da qyar yace kar ki bani wahala kibawa kanki wahala zakija in miki Abinda ban yi niyya Ba yanzu wai mai kike gudu ne duk Abinda kike gudu kin San dole yafaru So ki kwantar da hankalinki yarinya. Kakkau da kai take tana mutsu mutsu da baki Ganin yadda ya zubawa bakinta ido ita haki shi Sakin Ajiyar zuciya duk rabin jikinsa na jikinta yace bani in Sha sai in kyaleki kawai zumbura baki D'ija tayi domin bata gane hausarsa Ba mai zata bashi ya sha " kinji yafada yana kanne mata ido daya A dake tace wai mai zan baka Dan Allah dagani karkasa jikina tayi ciwo ya tsanshi ya daura kan le6enta yace wannan zansha shi nake so kunya ce ta lullubeta sai ta sunkuyar da kai tara sa mai zata CE masa Cikin wata "yar iskar murya ta yaudarar mace yace kin yadda in Sha iyi? Jikinta ne yafara mutuwa sabida sakonshi yafara isarta idonta ya Tara kwallah tana addu'a cikin ranta girgiza kai tayi yace mai yasa? Shiro tayi yace OK tunda baza ki bani Ba toum bani wannan ya daura hannusa kan mamanta Zabura tayi tana kokarin mikewa yayi sauri mai da ita yana sakin Ajiyar zuciya babu bata lokaci ya saka bakinshi cikin nata yafara yi mata wani bala'een kiss A rikice ya dago ta ya qamqame a jikinshi jin yadda bakinta ke fidda sugar mai rikita qwaqwalwar Dan Adam 😊 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU,) *🅿193* Hannu tasa tana ture kirjinshi gefe guda kuma tana da tse hakoranta da nufin hanashi Abinda yake yi ina ai batayi nasara ba domin riqon tsauri yayi mata kokari yake ma ya fincike yaloluwar rigar jikinta ta karfi Bude bakinta tayi takamar gaske ai kwan yaji dadin haka ita ko batayi wata wata takama harshensa ta galla masa cizo da sauri ya cire bakinsa a nata ya bude lumsassun idon shi waddanda suka zama mici mici sabida tsabar jarabarsa tace kika ci ni tuttureshi take gami da gyara rigar ta da ya yaye mata duk cinyoyinta a waje sauka tayi daga gadon tana galla masa harara Shiko Ali kasa kata6us yayi jikin ta qaura yayi la'asar sai ido kawai yake binta dashi yana lasar baki domin a mutukar bukace yake sai wani sanyi sanyi yakeji a fatar jikinshi Idonta a kansa ko dar babu tace wai maye haka ne ko ka manta Wacece nice fa D'ija qazama da karaina kake zagi da duka duk ka manta ne me kuma kake nema a wajena. Cikin Mamaki yake kallonta ya rasa ma bakin Magana wallahi shi yanzu da zata barshi ya kwana yana tsotsar bakinta bazai gaji Ba yadda yaji dadinsa,tace katashi katafi dakinka kawai ko ni infita in bar maka dakin duk Abinda kake nema baza kasamu Ba indai da yadda ta ne. Hade Fuska yayi kamar bashi Ba bayaso ya tashi ne taga girmansa Shiyasa da tuni yaje ya dauko ta yace karki sake nazo gurin nan kafin in kirga biyar kizo hade da tube wannan banzan rigar Wallahi kinja ma sai nayi Abinda ban yi niyya Ba ni zaki rainawa hankali har da wani cika baki to zanga Wanda zai kwaceki a hannuna. Jin Abinda yace yasa ta dunfarar kofar futa da sauri wannan karon ma kafin ta karasa ya cim mata yahade ta da kofar kana ya kwabe rigar ya barta daga ita sai wando da briziyya Kuka tafashe dashi tayi sauri tasaka hannuwanta biyu takare kirjinta dashi! Yace Au wannan ne bakyaso nagani Ok dama bai dame ni Ba yafada gami da daura hannusa a qugunta yana kokarin zame wandon wani uban ihu ta kurma Wanda yasa Siyama fitowa a sukwane cikin tashin hankali tace shikkenan Anyi angama ni Siyama maqalewa tayi jikin kofar tana kwararar da wayan bakin ciki Shiko Ali sanda D'ija ta kurma ihu shi yabashi damar mai da bakinshi nata ya 6ame kana yayi mata daukar jirajirai Hannuta dafe da qirjinta tana gudun saki Dan kar yagani shiya hana yunkurin kwatar kanta A jiyeta yayi duk a di mauce yake yace kinga karki bawa kanki wahala kibani wahala ki bari inyi wassannina kawai shikkenan idan kuma kikaqi zanyi ta qarfin tsiya shiyasa nake baki shawara yafada jikinshi na kyarma O D'ija da kokari sake yunkurin guduwa takeyi ganin zata bata masa lokaci ne yasa kawai ya riqe hannuwanta da hannusa daya ya 6alle briziyar ya yar kana ya daddaneta ya hau Aikinshi Kai kai kai D'ija ranar taga magenta Ali kenan haka yadinga lasar mata kunne gami da wasu gurare dasu ke matukar birgeshi a jikinta bakinta kuwa yasha wahala A gurin Ali mussaman le6enta sai zafi yake mata na rashin sabo haka yayita dagulata San ransa sai da yasamu biyan bukata sannan ya sarara mata ya kamkameta kam yana sakin Ajiyar zuciya gaskiya duk da Ba Tara yayi da D'ija Ba yasamu biyan bukata fiye da yadda bakwa za to gashi bata bashi hadin kai ko daya Ba Amma yayi mamakin yadda yaji dadi cikin zuciyarsa yace tun yanzu na kusa mutuwa ina ga kuma in Tara da ita ina ganin sai dai a dauki gawata!! *WALLAHI TALLAHI BANI DA CHAJI KUYI HAKURI SAI ALLAH YA KAIMU*🤭❤ 🏵🎗🏵🎗🏵🎗🏵🎗🏵🏵🎗🎗 D'ija ko gefe ta koma ta kuka ranta yana mata zafi yadda Ali yayi mata daidai yayi Abinda yakeso da'ita mikewa tayi taje tayi Wanka ta tsarkake jikinta tafito ta canja wata rigar ta bacci taje tayi kwanciyarta kan Sofa dake dakin ta quddune jikinta cikin hijab dinta tana kuka kasa kasa duk yana kallonta bai CE mata komai Ba shima ya mike ya shige toilet din ya tsarkake kansa gami da dauro Alwala yazo yayi nafila raka'a biyu ya Dade sujjadar karshe yana addu'a kana ya sallame sallahar ya mike yaje ya kwanta gami da saita Alam jinshi yake kamar Wanda aka saukewa nauyi a ka har wata iska yakeji tana shigarshi Ki manin minti ashirin ya mike ya karasa kujerar data ke kai yana haska fuskarta da wayarsa bacci ya dauke ta daukarta yayi ya mayar kan gadon ya lulluba mata bargo sannan ya kwanta shima yana addu'a *Asubah ta gari Ali da D'ija* Biyar saura Ali ya farka domin dai Alam din da ya saita baiyi amfanin komai bah sabida baccin da ya dauki Ali mai karfi ne yajima bai yi bacci mai dadi irinshi bah Hannushi yasa yafara lalubar D'ija a gadon tana can gefe guda a takure girgiza kai kawai yayi ya mike a gurguje ya dauro Alwala domin Har an tada Sallah sai yayi da gaske zai samu raka'a daya motsinsa ne ya tashi D'ija tana kallonshi ya fice cikin sauri tasan masallaci ya nufa Mikewa tayi ita ma taje ta dauro Alwala tazo ta tada tata Sallahr bayan ta idar tayi karatun Alkur'ani kamar ko da yaushe sannan ta kwanta nan kan daddumar tana sake sake tana mamaki mutuminta Ali yanzu bara tagani zai iya hada ido da ita ko kuwa tana wannan tunane tunanen bacci ya kwasheta, Ko da su Ali suka fito daga Massalacin a tsaytsaye suka gaisa da Faruk ko wanne ya wuce bangaranshi kai tsaye dakin Siyama ya nufa ya Kai minti Uku yana bugawa sannan tazo ta bude idonta jajazir da Alama kwana tayi kuka da shayeshayenta I do ya zubah mata na minti biyu kana yace mai yasami idonki haka Fashwa da kuka tayi ta kama hannunsa ta riqe kaman tace kai ne Ali zuciyata jiya takusa tayi bindiga wallahi tallahi ina sonka ina kishinka Masoyi na. Wani Mugun tausayi tabashi shifa Ba yasan yaga "ya mace na kuka tausayi suke bashi mussaman Siyama mai dauke da Lalura yace Eh ai nasani kina so na Siyama nima ina sonki ai yanzu kinyi sallah ko kuwa? Sunkuyar da kanta tayi tana yaqe yace bakiyi Ba ko? Daga kai tayi tace yanzu zanyi ai yace kinga Abinda yake hadani dake ko yanzu kije ki tsarkake jikinki kiyi sallah ki yi min kwalliya kisaka turare mai dadi kifito ina son magana daku kinji ko. Wani dadine ya lullubeta tace to Hubby na tunda nake da kai Ba ka tayimin lafazi mai dadi Ba irin yau a she dai kana so na. 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿194* Haka Ali ya dinga biye mata ta qaraci surutunta ya fice daga dakin Dakin D'ija ya shiga tana kwance kan daddu ma shine ya bashi tabbacin tayi sallah sai ka wai ya mayar mata da kofar ya rufe ya wuce nashi dakin shima baccin yakeji Dan haka kwanciyayi yarage ko na a wa biyu ne Ai kwan bugun kofar Siyama ne ya tashe shi ranshi a bace ya tashi ' shi ya manta wallahi yace mata tazo mtssss Yarinyar nan bata da Nutsuwa ko daya ya fi minti biyar kafin yaje ya bude mata ko tsayawa bai yi Ba ya kuma ciki dakin yana sakin tsaki Da Fa'raa ta shigo dakin ta zauna gefenshi tana wani fari da ido Cikin iyayi ta gaisheshi ya amsa sama sama yana kallonta yace kin yi sallahr in ce ko? Eh har ma karatun Alku'ani nayi yace masha Allah. Kinga ina bacci na mai dadi kin tashe ni da nace kizo ina nufin ingari yayi haske kamar takwas zuwa Tara haka' Dariya tayi tana matsowa jikinshi ta zubah hannuwanta kan cinyarshi tace ai yanzu ma bata baci Ba ka kwanta kawai zan maka tausa gyaran murya yayi yace ya batun magungunanki kin gama Sha ko kuwa? Gabanta ne yafadi domin kwata kwata tunda yafabata maganin baifi sau biyu tasha ta shafa bah yace yaya kikayi shiru ne mutukar nagane Ba kyashan maganin ranki zai baci wallahi ke kinsan tashin hankalin da kike ciki kuwa? Sauri katse shi tayi tace habadai Wallahi na kusa shanyewa ma ko in dauko maka kagani domin ta fita daga dakin yace maza jeki dauko ki zauna a falo zan fito yanzu zan yi Wanka. Cikin sauri ta mike ta fice daga dakin domin taje ta 6a66alle maganin ta zuba a Masai Dan Wallahi bai fi sau biyu tasha Ba ta wa tsar dashi, Bin ta da I do yayi har ta fita tana sanye da Riga da wando jins da shart tayi kyau babu Laifi Ammafa wannan qarnin nata na nan daurewa ka wai yakeyi domin bata hakkinta tana fita yaja tsaki ya mike domin yin Wanka ya shirya tsaf cikin wani lafiyyan yadi milk cotton ne sosai din zamani rigar iya gwiwa mai dogon hannu ta Dan kamashi kadan hakan sai yafito masa da zatinsa ya daura a gogonshi na fama bai sanya hula Ba sai dai ya taje sumar kansa sai sheqi takeyi tayi bala'in kyau Askin da a kai mata yatafi daidai da gyaran fuskarshi yayi bala'in kyau bana wasa Ba sai kamshi yake yafito Ango sosai fuskarsa sai fitar da Annuri take ya sanya takalman zallar fata Mai gidan "yatsa kamfanin(Gucci) a kyawawan kafafunshi Hannushi riqe da wayoyinshi ya nufi dakin D'ija; *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Tana zaune gefen gado lokacin da ya shiga dakin ta shirya tsaf cikin wani uban les Riga da sket ne yayi mata bala'in kyau ta zubah wasu yari da sarka na gwal a kunne da wuyanta Wanda Abbah ne ya siya musu shi sukai fitar buki ya tsan ta ma sune guda biyu sunyi kyau sosai a hannuta ga lallanta yakara wani kyau da baqi hannta riqe da Dan kwali tana kokarin daurawa yayi sallama daki sai tafasa daura Dan kwalin ta rataya a wuyanta kanta a qasa ta Amsa masa sallamar ya karaso ya zauna kujerar mudubi ta kallonta kur tayi mishi kyau sosai kirjinta ya zubawa ido sakamako ganin tudunsu da yayi ta wuyan rigar sabili da matsar da rigar tayi mata tsigar jikinshi CE tafara tashi nan da nan yayi gyaran murya yana saisaita kansa yace *Khadijatu* cikin waning irin salo ta dago kai tana kallonsa fuska babu yabo babu fallasa. Kallon nata ya shigeshi Amma sai ya dake kawai yayi ta maza yakara gyaran Murya a karo na biyu yace ni zan fara gaishe ki ko ke ce? Mamaki yake bata ganin yadda ya zage yake yin Abu gaba gadi babu kunya kardai yace har ya manta Abinda yay mata jiya Hummm Sai wani gyar murya yake ka wai sai ta basar itama tace ina kwana an tashi lafia? Yace lafiya kalau na tashi Kefa? Kalau tace tana gyara Dan kwalinta Abinda ya an karar dashi ya hango kitson da yake kanta kai katsaye yace bude min in ga kitson naki yayi kyau ko kuwa Cikin Mamaki take kallonsa. Takasa Furta kalma daya yace ko na fadi Ba dai dai Ba naga dai nawane ko banza tayi dashi sai tafara daura Dan kwalin ma da bata shirya Ba yana kallonta yace ki na nufin bazan kallah ne ko me .shiru babu magana Mikewa yayi ya karaso in da take zaune yayi mata runfa sai tayi Sama da kafafunta ta zubasu kan gadon tana kallonsa yace kwance mugani ko in kwance da kaina. Ganin kamar ba'a hayyacinsa yake Ba yasa babu shiri ta kwa6e Dan kwalin ta'aje Dan kar a kara kwata wa Ajiyar zuciya ya sauke yace ko kefa Yarinya taji tsoro Mikar da ita yayi ta tsaya da kafafunta kirjinsu na haduwa ya zira hannu yariqo qugunta yana mata wani Dan iskan kallo mai dauke da tsantsan bukatuwa yace bani nasha.' Gabanta ne ya hau faduwa fat fat domin tagane Abinda yake nufi da qyar ta bude baki tace sake ni .Anqi din yafada da irin yadda tayi magana Hararsa take ta qasan ido tace cakayi fa zakaga kitsona gashi nan kagani Dan Allah ka gafara wai Ba ka jin kunya ne? Hannunshi ne yake yawo a sassan jikinta yace Umm Haka nace ai yayi Kyau gaskiya wace tayi Miki? Banza tayi Masa tana kokarin guduwa jin irin yadda yake yi mata yawo da hannusa a jikinta ya tokareta da kirjinsa suka fada gadon rigib! Shi a samanta babu bata Lokaci ya lalubi bakinta tana kauce kauce da kanta da kyar ya samu ya dai dai ta bakinsa cikin nata ya shiga bata saqqoninsa masu gigita ta buge buge take da kafafunta jikin gadon tana dukan bayanshi da hannuta Ina! Ko gezau gadanga yaqi yi Sai da yasha ya isheshi sananan Dan kansa ya dagata yana gyara botiran rigarshi da suka zube, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 I donshi jazir ya fita daga dakin nashi dakin ya koma ya dauko glass ya sakaye idonshi tabbas bazai iya jurar kwanakin da ya diba a kan yarinyar nan yin hakan zai qwari kanshi da yawa gwara kawai ya biya bukatarshi ko ya huta da wannan masifaffiyar Sha'awar ta da ta Addabeshi shekara da shekaru Shida ya dauki Alkwarin bazai kwata da ita Ba sai da yadda ta sai ta furta masa Kalmar so Amma yanzu ya canja shawara idan ba'haka Ba wankin hula zai kaishi dare, Ko da ya koma dakin nata daga bakin kofa yace mata ta fito falo yanzu yanzu zasuyi magana Ko kallonsa batayi bah ta dauke kai tana zumbura baki ita Abin Mamaki yake bata Wai yaya zatayi da wannan mutumin ne dama haka Maza suke basu da kunya koko Ali ne kadai mai irin wannan halin ita tarasa ganewa gaskiya Halin Ali sai shi yayi Abu yanzu sai ya nuna kamar bai yiba ta kusa minti goma kafin ta fita Falon sai da ta sanya Mayafi ta lullube jikinta tsaff sanan Siyama na zaune kusa da Ali suna hira sama sama hankalinshi duk yana kofar dakin D'ija ganin taqi fitowa kamar yakara zuwa yayi mata magana wata zuciyar ta kwabeshi da kar yayi haka kar ya zaqe da yawa kar ta rai nashi yarinyar yana hango fitowarta ya yi saurin dauke kai daga gurin yana Faman ya mutse fuska As'useal ta karaso ta zauna cikin kujera gami da gaishe da Siyama cikin Mutumchi itama Siyaman Fuska a sake ta Amsa kamar gaske tana Jan ta da wasa Amma da zaka tona zuciyarta tafi baqin gawayi yin baki Sabida kishi da yadda taga D'ijan tayi wani masifar kyau D'ija ko Sama Sama take Amsa mata sabida tasan duk makirci ne Wanda yace baya kaunarka da farko to ya dawo yace yana kaunarka Karya ne dole tayi taka tsantsan da Siyama Gyaran Murya yayi yace Alhmdullah ina so Ku bani hankalinku dukanninku Yawwa Na farko dai ni Ali Ba yaro bane na San Abinda nakeyi dukkaninku a karkashina kuke babu wacce tafi wata a gurina sai wacce tafi kyautata min dukkaninku ina so tunda za6in wadanda suka fi so yu wa ne a zuciyata wato Nene na da Abbah ina girmama waddannan mutane guda biyu dole in girma ma zabinsu Zan baku shawara Ku hade kanku babu batun kishi tunda dukkaninku kun San juna babu bare a cikinku kar inji kar in gani kar Ku mayarmin da gida sansanin yaqi ko na dambe ke Siyama kece babba ki riqe girmanki ke kuma *Khadijatu* ki bata girmanta a matsayinta na wacce ta girmeki kuma "yar uwarki Abokiyar zamanki Ina fatan kun fahimci Abinda nace yafada yana duba agogon hannushi Makale Murya Siyama tayi tace in Sha Allahu zakasame mu da kawo zaman lafiya a gidanka bana fatan wani Abu ya fito ta bangarena in Yace Alhmdullh saura ke *Khadijatu* Tace nima Haka in Sha Allahu yace Good Allah ya shige mana gabah Mikewa yayi stage hade da kara kallon Agogonshi a karo na biyu yace ni zan fita sai nadawo A dawo Lafiya Suka yi masa dukkanisu har ya kusa fita Siyama ta mike tabishi bakin kofa hade da kama hannuwanshi ta riqe cikin nata tana lumsshe ido tace Hubby Maganar rabon kwana fa ban ji kace komai Ba" *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿195* Ya mutse Fuska yayi yana kallon hannusa cikin nata kana ya zubah mata ido yace wannan kuma ko zaku tsara yadda zaku dinga yi kin San dai babu wacce ta isa in bita dakinta ina Dana wa dakin duk ranar da ko wacce take da girki tazo ta same ni yafada gami da cire hannunsa a nata yayi gaba kunya ce ta lullube Siyama domin batayi zaton Ali zai dizgata haka Ba taga kwanaki ko me tace masa yana bata Amsa baya gwaleta shine dalilin da yasa tayi masa magana yanzu. Jiki a mace ta juyo ko kallon inda D'ija take zaune batayi Ba ta wuce dakinta buguz buguz I ta dai D'ija na zaune tana kallon ikon Allah cikin zuciyatta tace ke har yanzu kinqi ki kama kanki a kan wannan mutumin shekara da shekaru kin San halinsa Allah yasawaqe. Tana kokarin tashi ne ta shiga kchin sai ga Siyaman tafoto buguzun buguzun a fusace tazo ta tsaya kan D'ija tace Ke D'ija kike ko wa ma kada kiji ina maganar raba kwana ki saki jiki kinsamu gidan zama Wallahi ki kwana da sanin zaki fita kina ihu Dan sai na sabautaki tun da kika shiga gona ta ke baki isa in yi zaman kishi dake Ba kin manta wacece Siyama ko bana yafiya hakanan bana manta ranar daukar fansa I Dan a tafe kike ni a can na kwana idan kudi na magani sai sunyi maganinki banza jaka dabba kawai Sai zagin D'ija take tana girgiza jiki kamar zata kai mata duka jira take kawai D'ija ta tanka ta tufe ta da duka domin zuciyar na bata Ali ya kwanta da D'ijan ganin yadda Fuskarsa ke fitar da Annuri, Shiru D'ija tayi mata Kanta a qasa so take ta kauce ta bata kauce ta bata guri sabida wani irin wari takeji Siyaman na fitarwa tsayuwar ta a kusa da ita ,ganin tayi shiru bata tanka mata Ba yasa ta kara zagewa da zagin D'ijan ta Uwa ta Uba to An zo gurin da D'ija bata taba jurewa Ba wato a zagar mata iyaye ,Cikin Nutsuwa ta dago kai tana Siyama wani banzan kallo tace kai Aunty Siyama dama Fuska biyu gareki yanzun nan fa a gaban Mijinki kika dauki Al'kawarin babu wata baraka da zata fito ta 6angaranki Amma gashi yana Fita kin zama Makaryaciya .A fusace Siyama ta daga hannu zata mari D'ija D'ijan ta kauce tana mata kallon Mamaki Siyaman tace Dan Durun Uwarki ni nake miki karya ke kin isa nayi miki karya ko da kikaji na Amsa a gaban Mijina cewar zamu zauna Lafiya dake Ba gaskiya bane Dan Ubanki ai ni dake Annabi ne da kafiri Wallahi sai naga bayanki D'ija sai naga bayanki D'ija sai naga bayanki D'ija tafada sau uku tana wani ihu gami da zabure zabure tsoro ne ya kama D'ija ganin yada Siyaman take Abu kamar wata mahaukaciya saban kamu sai kawai ta kauce tabata guri bata tanka mata Ba A zabure Siyama ta dawo da ita tana nunata da ya tsanta tace yaya kikayi Shiru ne "yar gidan Mai dattin hula' kafin Siyama ta rufe bakinta taji saukar wani lafiyayyan Mari a fatar Fuskarta kan tadawo daidai D'ija taqara kai mata wani tace zaki iya ta6ani ki kwana lafiya Amma muddun ina nuffashi a doran duniyar nan babu mahalukin da ya isa ya zagar min iyaye in saurara masa WALLAHI A nutse take maganar ,Wani irin Ihu Siyama ta kurma da'Alama kwayoyinn da takesha sun fara ta6a mata kwakwalwa tayi kan D'ija da duka ko ta'ina tana dura mata Ashar kamar "yar Maguzawa! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 Da qyar D'ija ta bangaje Siyama daga kanta ta tashi daga kan kujerar da tafadi a kai tayi hanyar dakinta Cikin tashin hankali wannan wace irin masifa ce haka yau kwananta daya a gidan Auranta babu kwanciyar hankali wai ita Siyama wace irin macace be? Da Sauri! Siyama tabi bayanta tana fadin Wallahi sai ta rama marin da D'ija tayi mata ta riqe mata hannu Riga GAM tana ta An taya mata zagi irin na tsamar Nama, bakin ciki yayi wa zuciyar D'ija katu tu tamkar tafashe da kuka haka takeji to Amma yin hakan zai sa Siyaman taga gazawarta Kawai sai ta kara shan kunu tace ki sakar min hannun Riga kar kiyagamin ni ban iya halin dabbanci Ba Kuma sai na gayawa Mijinki in yadawo kin San dai halina ai yana nan bai sauyawa ba" tafadi hakane kawai Dan ta tsoratar da Siyaman Amma bata da qudirn fadama Ali wata magana sabuda dole tasan zai zatambayi ba'asin me yahada rigimar, Jan wuyan rigar tayi sai kuwa ya 6eke tai mata kallon wulakanci tace nawane kudin les din naki kece fatarrariya Har kike maganar kar in yaga miki riga to nayaga mai zakiyi dan Uwark......kafin Ta qareshe zagin D'ija ta kai mata duka A bakinta da bayan hannuta A bazata Siyama taji dukan dan haka bakaramin buguwa bakin yayi bah Nan da nan tasaki hannu D'ija ta mayar da hannuta kan le6enta tana shafawa jin har ya tasa , Da sauri D'ija tashige dakinta tasaka sakata tun kafin Siyaman ta dawo hayyacinta tasan za'ai yi bata kashi ne kawa' Ita ko Siyama Lokacin da ta Ankara D'ija ta gudu Sai ta karasa kofar dakin nata ta rinqa duka da hannu bibbiyu tana Cin Alwashin Sai ta rama Wallahi bata daki banza Ba D'ija najinta tayi mata banza tana zaune gefen gado ta zubah tagumi Hawayen bakin ciki yana fita ita Sam bata saba da wannan masifar Ba ko kadan, Bayan Siyama tabar gurin dakin ta tashiga ranta a bace tana Shiga ta zauna kan gado sai kawai tafashe da kukan bakinci tana mamakin yaya ma Aikai tabari D'ija tasamu galaba a kanta haka tun ba'aje ko ina Ba har da Marinta kuka take sosai tamkar zuciyarta zata fashe ta mike taje gaban mudubi tana duba le6enta Wanda ya tasa sakamakon bige mata baki da D'ija tayi A fili tace wai yanzu ni yarinyar nan tafasa baki tab'dijam!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🎗🎗 Da sauri ta lalubi wayarta ta nemu number Rukyy Bugu daya ta daga tace ya akai yi ne sai you kikaga damar kirana "yar dadi Miji tunda ya hanaki kulani yanzu me kika bugo kice min tafada Muryata na sarqewa da'alama a cake take. Kinga Rukyy ki bar Maganar nan Dan Allah zuwa yanzu nasan kin Fahimci waye Aliyu shi kanshi fada yake yasan bazan iya rabuwa dake Ba domin bani da Aminiya sama Dake" Katseta Rukyy tayi tace babu wani nan mai yasa lokacin da ya mare ni baki nuna masa matsayina Ba a wajanki sabida ki na jin tsoransa Wallahi ina nan na tama wannan gayan' sai na rama marina da yayi Shi har ya isa ya mareni ya kwana Lafiya Humm to yanzu meye kike nema nasan dai ta kwabe miki Ina Amaryar taki take"? Tsaki Siyama tayi tace Rukyy baki daddaraba kenan wallahi ina baki shawarar kifita harkar Ali kece zaki Sha wuya Au da ke shirin daukar fansa kike Lailai Rukyy kwakwalwarki bata Aiki kar ki manta waye Ali in da rabon ya daure ki ne mudun ranki shukkenan ni babu ruwana Wallahi taci gaba da cewa Maganar wannan Matsiyaciyar yarinyar ne D'ija Rukyy wani yarinyar nan ta Mara har sau biyu hade da fasamin baki yanzu haka le6ena nakasa har ya Dan kunbura" Wata "yar iskar Dariya Rukyy ta sheqe da'ita har da riqe ciki tace Lailai Siyama kin zama sorry garin yaya kika zauna har tayi miki wannan Dan yan Aikin Tafashe da dariya tamkar a gaban Siyaman take ,Wallahi shammata ta tayi kin San fa yarinyar "yar iskar yarinya ce tun tana karama take da wayo gami da ibilici"Dariya Rukyy take yi tamkar babu gobe Abin har ya soma bawa Siyama haushi tace bafa nasan iskanci da Wulakanchi Rukyy ya na kiraki domin mu San Abin yi ki mai dani mahaukaci ya kina wa dariya" Rukyy tace to yanzu mai kike so Ayi tuntuni nafada miki yarinyar nan ita da wannan tsohowar matar a tafe suke a kanki dole ki tashi tsaye a kansu domin daukar Fansa yanzu zama bai ganki Ba a yanzu ne ma zaki mike tsaye ki kurda saqo da lungu ki nemo Farraqu tsakanin ita dashi ta nan ne zaki sami kwanciyar hankali ko babu komai kinga kema kin rama kin rabasu ko da tana gidan su samu rashin kwanciyar hankali kinga sai ki koma gefe ki saka ido kiyi kallo" Tabbas maganarki gaskiya CE kawata kina ganin mukoma gurin boka bauooje ne ko A kwai wani sabon boka ko Malamin da kika hango mana" *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (NAMAN ABDUL WAHABU) *🅿196* *Allah ya za6a mana shuwagabbani na gain*👏🏻 Rukyy tace Ai kwaisu mana har in dai zaki fitar da kudi kin San dai sai an yi yanke yanke sosai in kina son aikinki yaci da gaggawa, kar wannan ya dameki Kawata Siyaman tafada taci gaba dacewa ni har in dai bukata zata biya ko jinin jikina zanyi basu duk domin inga bayan natsiyaciyar yarinyar Nan, shikkenan yanzu sai ki sanya mana ranar da zamu baza ma Amma fa dole sai kin saki jiki da yarinyar nan tanan zaki Ai watar da nufinki a kanta" A jiyar zuciya Siyama ta sauke tace kamar kin sani kuwa Wallahi rashin hakurina ne ya sa na takale ta har ta kai ga fasa min baki wani irin kishinta nakeji ji nake kamar in luma mata wuqa nasan tabbas mutuminki yayi Sex da ita ganin yadda yake wani fitar da Annuri Wallahi nake gayamiki tafada cikin huci, Dariya Rukyy tayi tace kema wasa kike kin San dole ne fa babu Namijin da zai ga yarinyar nan ya kau da kai ballanta shi yana ganin mataarsa ce ko bai yi sex da'ita Ba zaiyi ta6e ta6ensa' Tsaki Siyama taja tace Dan Allah dai na wannan maganar Rukyy zuciyata zafi takeyi Wallahi wai yau nice a kaiwa kishiya tikisa!!" Ita kanta Abin yana daure mata kai duk ina Asirin yake. *ni ko nace zakiyi kigama ne Siyama D'ija kainuwa CE da shan Allah* Sai da suka tsai da ranar da zasu tafi gurin naimo Asirinsu sannan sukayi sallama gami da kashe Wayar, Ali ko Lokacin da ya fita cikin Mota ya zauna gami da kiran wayar Faruk Yace kafito mana gani cikin mota kasan Yau su Nene zasu koma bayan haka dole zamu sallami baqinmu na Nesa ko" Faruk yace Ok ganin Fitowa dama yanzu nake shirn kiranka a waya" Ko da Faruk ya fito kai tsaye motar Ali ya nufa dama bai fito da key din tashi motarba' Bayan sun dauki hanya ne Faruk ya kalli Ali yace yaya Akai ne Ango mijin Mata biyu ga Siyama ga Amarya D'ija nasan dai yanzu kanwa ta kar tsami kwar nafi ya kwanta" Shiru Ali yayi mishi hankalinshi na kan tukinshi sabida yasan iskanci Faruk zai yi masa, Dariya Faruk din yasa ganin yadda Ali yake wani basarwa yace nasan Halinka fa Alhji baka da Hakuri Mybe ga mawa Yarinyar Aiki Dan rashin imani" Dariya yayi kadan hankali a kan tukinshi yace bayan taqi yadda yarinyar" 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🎗🎗 Kai haba Alhji Faruk yafada yana dukan kafadar Ali" Allah kuwa Alin yafada da Murmushi a fuskarsa kamar gaske Faruk yace gwara haka ma wallahi domin D'ija mai tsada ce ta burgeni Wallahi gwara ta nuna maka ita ma macace " Wani kallo Ali yayiwa Faruk din yace Wallahi komai isarta sai dai idan ban yi niyya Ba domin kuwa bata fi qarfina Ba kana nufin har wata isa zata nuna min da Abina iyi? Wasa kake Alhji in kaga banyi Ba kawai ban yi niyya bah" Zata nuna maka mana tunda mallakinta ne Abin shawarar da nake baka kawai ka kwantar da kai ka kwashi gara in Ba haka Ba babu ruwana munanan da kai zakazo kana "yar murya" Wata Dariya Ali yayi ta rai nan hankali yace D'ijan zanzo in yiwa "yar Murya lailai baka da Hankali Allah shi kyauta duk ranar da na nemi in kusanceta taqi zanyi ne kawai da qarfi in biya bukata ta Dan Ba qarfi na tafi Ba" Girgiza kai kawai Faruk yayi yace ai shikkenan kaje kayi yadda kakeso Matarta kace Ba ta wani ba Amma kayi wa yarinyar mutane a hankali" In naqi fa Alin yafada yana ciccije bakinsa sabida tuno Moment dinsu da D'ija na jiya tsigar jikinshi ta riqa tashi nan da nan sha'awarshi ta tashi Sai kawai yayi shiru da bakinshi ya bar Faruk yana ta zubah surutu' A haka Sukaje gidansu Faruk suka gaigaisa a tsaytsaye Hajiya yakumbo tana ta tsokanar Ali cikin barkwancinta nan ya zauna ya dinga biye mata dama sun saba yace ke yaushe zaki tafi gidanki yakamata ki tafi haka tunda an gama biki tace ai ko baka fada yau din nan a gidana zan kwana ehe! Cikin wasa da dariya suka bar gidan kai tsaye Family house dinsu Ali suka Nufa' Nene sun shirya tsaf ita da jama'ata domin tafiya Haka Sukai ta Hidimar saka mutane A mota Nene taja Ali gefe tana kara jan kunneshi a kan Amanarta D'ija kan ya riqe da kyau kuma yayi a dalci tsakaninta da A bokiyar zamanta Siyama, Yace ya kar6a ta kwantar da hankalinta in Sha Allahu babu Abinda zai faru zaiyi iya iya warsa a kansu" Cikin Farin ciki Sune Nene sukayi Sallama suka bar Abuja tare da Fatan Alkairai iri iri da takewa Ali Ummi ma Zaunar dasu tayi Shi da Faruk tayi musu Nasiha duk da tana jin nauyi Faruk kasancewarsa surukinta hakan bai hana ta jan kunnensu Ba a kan yin Adalchi tsakanin mata biyu sabida Ba qaramin jajirtaccen Namiji ne yake iya riqe mace biyu Ba, Ali yayi Mamakin yadda har Ummi ta qaraci fadanta bata kawo masa korafin yayiwa Siyama laifi Ba kamar da sai ma yabon D'ija take tana shi mata Albarka, Karfe hudu da dara bi sun yi Sallama da duk wani baqonsu na nesa da na kusa Mussaman Abokanansu waddanda sukayi karatu tare tun da kuruciya Kai tsaye Bracck dinsu suka Nufa domin Hutawa Sabida zirga zurga ga tarin Hajiya a tattare dasu tun a mota Wani irin bacci yariqa fizgar Ali Allah Allah yake yakara gida ya kwanta ya huta a kalla ko baisamu yayi baccin Ba ya huce gajiya *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿197* D'ija na kulle a daki takasa fitowa sabida tana gudun kar tafito batasan Abinda zai biyo baya Ba ita da Siyama ga wata irin yunwa tana ji domin a kwai tarin ta a tattare da ita Dan ba tsaya wa take taci Abinci yadda ya kamata Ba dalilin sha'anin biki sai yanzu zaman kadaici yasa yunwar take mata bore sallolinta tayi ta kwanta kan doguwar kujera tana kallece kallece tana tunanin ina ma tana da waya da tayiwa Ya'Na'ima waya ta Aiko mata da Abinci Cikin wannan Hali Ali ya koma gidan shiru falon lokacin da ya shiga shi ya nuna Masa ko wacce na nata dakin kai tsaye nashi dakin ya bude ya shiga toilet ya shiga ya hada ruwa kamar ko da yaushe yayi Wanka ya fito ya sanya Vest hade da karamin 3 Quarter Farare kar dasu bakinshi riqe da a suwaki yana tattaunawa ya nufi dakin D'ija Key ya zira yana so ya bude sai yaji a kulle Alaman tasanya sakata Sai yasa ya tsansa biyu ya hau bubbga kofar Gabanta ne yafadi jin Ana buga Mata kofa Shiru tayi tayi likimo domin bata kawo Ali bane Wata zuciyar tace mata kar ki bude kila Siyama ce ta debo "yan daba su kasheki ko su yanke ki D'ija A kwai tsoro sai tai luf tana zare ido Jin shiru ba'azo an bude dakin Ba yakara sashi qaimi gurun bugun kofar Afili yace kardai Yarinyar nan bacci take da yamman nan" Gabanta na Faduwa ta mike takarasa kusa da Kofar tana so taleka ta wata kafar Amma babu Sabida kofar bata wasan yara bace Tananan tsaye tana tunanin ta bude ko kar tabude 'Shi kuma mai bugun yaqi dai nawa , Da kyar ta bude Baki tace "who is knooking At my door" Tsaki Ali yaja A fili yace Dallah Malama zoki bude mana kofa da idan ki biyu wa zakiyi wa turanci" Jin Muryar Ali yasa Hannuta na rawa tafara kici kici n zare sakatar ko babu komai tasamu tasaka wani Abin a cikinta duk bala'in Siyama bata isa tace zata takaleta Ba ga ban Ali Tana bude kofar ya shigo daki yayi gaba da'ita tayi taga taga zata fadi sai ta tsaya da kafafunta Gabanta na faduwa ganin Fuskar Alin babu Rahama ko ta kwabo Hannuta ya riqe yajata kan gado zugwizugwi take binshi zama yayi ya daurata cinyarshi yana Matsa mata kafadu Fuskarshi a hade yake kallonta ita ma shi take kallo bakinta na motsi tanaso ta sauka daga jikinsa ya dafe qugunta da hannuwanshi biyu yariqe Abinda yake bala'in so ajikinta qam, Yace me kikeyi ina ta bugu kinqi ki zo kibude min Dan Iskanci har dayimin Turanci wai ke baturiya ko"? Ni da gidana a dinga bari tsaye ina buga kofa sai kace wani Al'amajiri" Dariya Maganarshi ta bata Amma batayi Ba kokarinta ta sauka daga jikinsa jin wani salo da yake mata Wanda yafara tafiya da ita a matsayinta na Lafiyayyiyar Mace' 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 Sakinta yayi ganin tana nema taji masa ciwo a fatar hannunshi gurin kwakule hannunasa daga jikinta ya bita da kallo bayan ta sauka daga jikinshi yana tattauna A suwakin dake bakinshi hankalinshi kwance Can kan Sofa ta zauna tana zumbura baki kamar tafashe da kuka Sai gyara baki take na sabo Kallonta yake kamar babu gobe yace jeki kawo min Abinci ke ko irin tar6ar Miji baki iya ba haka matan suke dama Cikin zuciyarta tace Lailama Wannan Mutumin yaushe ya barni na sake da har zan tar6eshi' Shiru tayi bata ce masa komai Ba Yace ko Ba kyaji ne ? A nutse tace ban girka Ba nima yunwa nakeji " Cikin Mamaki yake kallonta yace kina nufin baki ci Abinci Ba tun safe? Daga kai tayi kamar ta fashe da kuka, Yace mai yasa to? Shiru tayi babu bakin Magana,A hasale yace Ba tambayarki nake Ba? Ganin har ya fusata tace bacci nayi ban tashi Ba sai hudu shaura shine dalilina dama yanzu nake shirin in shiga kchin din sai gaka ka shi go", Cikin Nazari yake kallon bakinta sanda take Fadin Haka yace ban yadda Ba idonki bai nuna Alamun bacci Ba ki gaya min maye yafaru bayan fita ta" gabanta yafadi dasss!! Nan da nan tace Da gaske fa nake Bacci nayi kaje ka tambayi Aunty Siyaman mana babu Abinda ya faru sai Alkairi" Ok naji babu Abinda ya faru Ai sai kitashi kije ki nemi Abinda zaki ci cikinku babu"yar da zan tafi yawon Siyo mata wani Abinci wallahi bayan ina dashi a gidana ko wane Nau'i" Simi Simi ta Mike ta fita daga dakin gabanta na faduwa tana Addu'ar Allah karsuyi Arba da Siyama, Bayan ta yabi da kallo yana hadiyar yawu ya so yanzu yayi wassanini da ita Wallahi Amma bai zai yiho Ba dole ya sirara mata ganin bataci komai Ba hakan zai sa ya shiga hakkinta Siyama Na kchin tana ja gwalgwalonta lokacin da D'ija ta shiga da Farko ta tsorata Amma sai ta aro dauriya ta Santa a ranta ta dauke kai tasige kchin din kai tsaye ta hau Aikinta Abin Mamaki babu Abinda Siyama tace mata har taqarci sabgarta tafice daga kchin din D'ija tayi mamakin hakan cikin zuciuata tace kila sabida yaya Ali yadawo ne shiyasa bata tanka mata bah, Hannuta riqe daJagwalgwalonta cikin plet ta fito Falon gabanta ne yafadi ganin Ali a zaune cikin kujrea yana kokarin kunna Tv ,Wai gaskiya taji dadi da bata takali Yarinyar can tafada cikin zuciyarta, Kusa dashi taje ta zauna tace hubby a she ka dawo sannu da zuwa? Yawwa Ali yace yana kallon Abinda ke cikin plet din dake hannuta yayi saurin dauke kai yana ya mutse fuska yace ke maye wannan kike ci Abin qyamqyami Mtsssss tashi dallah bana son kazanta Wallahi" *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿198* Matsawa tayi daga gefanshi tana yaqe tace da har ina cewa ko in zubo maka Abinci jalof ce ta macoroni na dafa" Kallonta yayi yana ya mutse Fuska yace Lailai baki Da hankali Nine zanci wannan ja gwalgwalon naki Allah yasawaqe miki ke har yanzu kinqi ki koyi komai irin na mata" Yake takeyi tace Allah na'iya girki ka dandana kaji" Tsaki yayi ya juya ya cigaba da kallonsa bai CE mata komai Ba, A haka D'ija tafito ta samesu ta kammala tsaf Couscous tayi musu Wanda yaji kayan hadi hade da hanta shar dashi sai Uban qamshi yakeyi ,Cikin wani Plate mai kyau hade da Marufinshi ta zubawa Ali taje ta aje kan danning ta daura masa cokali hade da ruwa da Lemo Masu sanyi, Sannan taqarasa kusa da inda yake zaune tace ga Abincin can kan danning na hada" "Owk Yace to ke fa Uhumm? Kasa tayi da kanta,yace Ba tambaryaki nake Ba" Zanyi Wanka ne tukkuna sai inci nawa tafada Cikin kosawa Dan Allah Allah take ta bar gurin "A'a ban yadda Ba Oya Muje kici Abinci Malama gida na Ba yini ba'aci ba yafada gami da mike wa, babu yadda ta'iya tabi bayanshi zugwi zugwi, Siyama ko da ido tabisu Sauran kadan plate din dake hannuta ya su6uce yafadi ganin yadda suka jera Ali da D'ija sunyi bala'in dacewa tunda take bata ta6a Ankara kafarsu iri daya bace sai yau Abin ya mutukar bata mamaki kawai sai ta tsinci faduwar gaba gabanta nayi a zuciyarta tace Lailai dole nima in koyi girki Wallahi bazan zauna ina kallo suna cin Abinci tare Ba, Can kan danning ko Cikin Nutsuwa Ali yafara dibar girkinshi D'ija tace kaga wannan bazai ishemu Ba bari in karoma na yace A,a zauna mu cinye sai ki karo wani daga baya" Har ta tazauna sai ta sake Mikewa tace zan dauko cokali ne" Harara ya makama ta yace kinfiye taurin kai *Khadijatu* meye amfanin wannan na Hannuna, Babu yadda ta'iya haka ta zauna yanaci yana bata ita naci sai wani ya tsine ya tsine yake yaqi ya nuna mata yanajin dadin girkin, qarshe ma ca yayi sai ta bashi A baki yagaji shi bai saba cin Abinci da cokali Ba Kallonsa D'ija take tana hararsa qasa qasa A nuse tace to da waye yake baka abaki,? Yace Siyama CE ko in kirata tabani idan ke baza ki bani bah" Banza tayi dashi tacigaba da tsakurar Abincinta OK kin yadda in kirata kenan karfa kice an shiga hakkinki" gabanta ne yafadi jin Abinda yace gaskiya ko Dan tabawa Siyama Haushi zata'iya bashi Abincin kamar yadda yace, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Bude baki yayi da niyyar kiran Siyaman kamar gaske, Da sauri ta katse shi Cikin zumbura baki tace A,a Nifa Uhm, katsaya mana ba fa cewane ban iya baka bah Shawara nakeyi da zuciyata tukkuna" yace Au har sai kinyi shawara da zuciyarki tukkuna zaki bani Abinci bayan Lada zaki samu Lailai toum bara kafin kigama shawarar In kirata tafara bani yaqara bude baki zaiyi kiran Siyaman a karo na biyu, bubbuga kafarta tayi tace Nifa zan baka katsaya mana tafada gami da ciko cokali da Abincin, dariya yake mata cikin zuciyarsa Yace Ok toum na tsaya Bani ya bude bakin nasa, Kunya duk ta addabi D'ija haka ta nufi bakinshi da cokalin da yake hannuta, Ya make kafadarsa kamar Wani yaro qarami, Sai tayi saroro tana kallon ta6arar da yake Sai wani lumshe mata ido yake ,Yace ki sanya hannuki ki debo Abincin kibani yafi lada da Albarka kuma sai nafi koshi, Cikin ranta tace gaskiya wannan mutumin yana bani mamaki Wai dama haka yake ko kuwa yanzu ya zama haka take tambayar kanta, Tafi Minti Uku tana juya Abincin da "yatsunta takasa debowa tabashi' yace kefa nake jira yunwa nake ji gashi ina da Abin yi bana son Magariba tayi ban Dana Ba, Haka nan tayi shahada ta debo Abinci tafara bashi Abaki yadinga ci yana tsotse mata yatsu tass sai kace wani Maye Yanda ya dinga tsotsar "yatsunta shine ya kashe Mata jiki Haka ta dinga daurewa tana bashi gashi yace in tabashi loma daya to ita ma sai taci loma daya ,duk A takure D'ija take a gurin Hankalinta yana tashi in tada ga ido ta kalli idon Ali sai taga kamar Ba nasa Ba duk ya wani birkice ya kada yayi jajazir, Wani dunkolelen Bakinciki ne ya tokarwa Siyama a maqoshi ganin Abinda Ali yakeyi da D'ija babu ko kunya Hankalinta bai qara tashi Ba sai da giftasu buguz buguz da nufin shiga bedroom dinta ta hango idanun Ali tamkar na Mashaya sabida qanqancewa da sukayi Wannan ne ya nuna mata Lailai a cikin bukata yake , saurin bude dakinta tayi tashige tunkafin zuciayrta ta tarwatse Tana shiga tafashe da kuka tana bugs kanta a bango, Shi ko Ali a daddafe ya karasa cin Abincin jin wata matsiyaciayr Sha'awa da take bijiro masa babu tamtama yau din nan idan bai zubar da Abin nan gaba daya Ba karshenta sai ya kwanta ciwo domin Mararshi ce take wata irin damqemasa, Tana gama bashi tamike jiki a sanyaye tayi hanyar bedroom dinta domin ita ma Wani irin yanayi tafara ji a jikinta, Da ido ya raka ta har tashege dakin ya gaza furta kalmar A sabida tsabar Nauyi da bakinsa yayi masa sai faman hade cinyoyinshi yake yana so ya Dan dai daita kafin yatashi yabita Ayi ko wacce Wacce😳 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿199* *DEDIGATED TO:* *My Fan's I'm really love you too*💋💋 *Bissimillahi rahamanirrahim* *Bin iyaye wajibi Farillah Mutukar kanaso rayuwarka tayi kyau, bin Miji wajibi farillah mutukar kanaso rayuwarka tayi kyau bin nagaba da kai wajibi Farillah mutukar A kwai gaskiya a ciki Tabbas duk Wanda ya girmama iyayenshi yayi dace a rayuwa wacce tabi Mijinta sau da qafa tayi dace a rayuwarta* Bata fi minti Goma da shiga dakin Ba ya mike ya bi bayanta, Yana shiga tana kokarin shiga toilet jikinta daure da taeul Amma ta sanya hijabi, Kallonshi tayi tana kokarin shiga ban dakin, shima ita yake kallo yana mai dunfaro gurin da take tsaye cikin rashin hayyaci , Sai ka wai tabude kofar tashige da sauri ,ya tokare kofar da a zama shima ya Afka toilet din , Kallon kallo sukeyi gabanta sai faduwa yake , Murya a sarke yace guje guje me kikeyi ne "yan Mata? Bakinta na rawa tace Wanka zanyi wane irin guje guje kaga inayi? Bai ce komai Ba yabita da kallo, tace kafita inyi Wanka ko, Nima wankan zanyi yafada tana kokarin hada ruwa , ganin hankalinshi yatafi can wani guri sai ta sidada zata fita domin ta Sha jinin jiknta dashi, Yana kallonta tafice dama haka yake so sai kawai ya kashe Famfon ya bi bayanta. , tana zaune gefen gado taga yafito gabanta yafadi tace ya kafito Dana barka ne kayi wankan sai inyi nima' Hararta yayi yace nima nafasa sai Dan anjima bacci zanyi yanzu, Tabe baki tayi tana kallonshi ya zauna kusa da ita Sai tayi yunkurin tashi ,ya riqe hannuta da kyau yace A,a Dan Allah tsaya ki Dan mammatsa min kafafuna kinji kafin tafi wankan. A tsarge take kallonsa domin tsaf ta fahimci in da ya dosa, Kwanciyayi yayi daidai kan Bed din kana yajawota ta hau gadon sosai yace ki hau kaina kiyi min tausa Nauyi ki sai yafi sawa na watstsake nan da nan kinji, Nima fan ta6a ganin irin Wannan tausar Ba gaskiya tausa ai da hannu a ke yinta, Ok toum yimin da hannun tunda kinfi iyawa dashi Amma zan koya miki irin waccan din nan gaba Dan tafi dadi, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Babu yadda ta'iya haka ta gyara zama tafara mammatsa masa kafafu,tana kallonsa sai faman lumshe ido yake yana ciccije bakinshi, Cikin ranta tace dube shi Dan Allah, Ruf da Ciki yayi yana gudun kada taga girmashi Murya a maqale tace ki matsa min nan yafada yana nuna mata ka fadunshi , hakanan ta mayar da Hannta inda ya nuna mata taciga Ba matsa masa cikin kosawa,Abinda yasa take biye masa shine Dan sabida Nene da yadda ta daukarmata Al'kawari yi nayi bari na bari , tabbas za'azo ga6ar din da za ta ja zaranta yadda yakamata duk yagama wanan Abin' To an kai ga6ar da Ali bazai iya jurewa Ba a gigice ya joye gami da hantsilota kanshi ya kamkameta a jikinshi yana sakin Ajiyar zuciya, A dimauce yake kokarin fizge mata hijab din wuyanta duk yabi ya shaqo mata wuya, da kyar D'ija ta motsa jikinta Wanda ya riqe katamau ,tace Wai meye haka ne ya Ali sakeni ka shaqe min Wuya tausarfa nake maka ,banza yayi mata kokarinshi ya cire hijab din kawai ,da ya kasa sai ka wai ya zira hunnuwanshi duk biyun kasan hijab din yana mata yawo dashi a sassan jiki har ya samu na sarar kwance taeul din dake daure a qirjinta *ya Salam* ko birziya babu jikinta ,a gigice tayi yunkurin tashi a jikinshi , ya birkitota ta koma kasan shi ya danne ta sosai yana ya mutsata, A rikice tace katsaya in tube hijab dina ya shaqe min wuya, Ina! Bai San tanayi bah ,Sai tasa kuka tana tuttureshi ,ya dinga bin fiskarta ya lashe hawayen😳 yana lasar mata Fuska har yasamu Nasarar kama bakinta Shiru sautin kukan ya daina fita, Ckin dabara ya zare Wandonshi dama 3 Q ne ya zare mata hijab din ya jawo bargo ya rufesu , *Ni kam da Sauri na fita na bar dakin Amma na la6e jikin kofa Dan ji mai zai waka* Shiru na tsawon minti goma banji komai Ba ,da qyar nasamu wata kafa jikin kofar na leqa,Sai najiyo Ali yana cewa ki tsaya *Khadijatu* kar inji miki ciwo kinji ki daina hade nin qafafunki Dan girman Allah ki kyaleni nayi karki cuceni D'ija Nine Ali, Mutuwa zanyi D'ijaa!! Ba naso naji miki ciwo Fa Amma shikkenan baza ki bari ko Duk a rikice yake waddanan sambatun, Can dai naji wata kara da D'ija ta kurma, sai kawai nafada dakin da saurin Ina zare ido😳 Ali ne saman D'ija ita kuma tanata dukan bayanshi tana kuka gashi ta hade cinyoyinta guri guda ,Shi kuma jikinshi sai kyarma yake yana ta magiyar ta ware masa kafafu taqi, Qarfi ya gwada mata yatale mata cinye shine ta kurma wannan ihu, Sosai Ali yakeso ya mai da D'ija mace Amma INA! D'ija taqi bada hadinkai Karin Abinda ya sashi gigicewa D'ijan taqi budewa cikin Sauqi ,Sai ta sanya masa Dan Mukulli ta kulleshi a jikinta, Sai ga Ali yana hada zufa saura kadan kuka ya kufce masa jikinshi sai karkarwa yake , ga Abar rabi ya shiga rabi a waje D'ija ta sanya masa padlock, ta kulle shi, *Tofa kaka kara kaka tsara* *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Kamar zai fashe da kuka ya tattaro ta jikinshi ya Sanya bakinsa cikin kunneta ya hau zuba mata kalami , yace Dan girman Allah kisaki jikinki wallahi bazan coceki Ba kinga ina cikin bukata ki tai makamin kanji , Yafada yana shinshina wuyanta kamar karan da yaga nama danye ,Ni ka dagani bana so kai fakace mai nake dashi da zai rudeka ko ka Manta ranar da ka fada,A gigice ya dago Fuskarta yace yaushe nace haka iyi billahillazi ban fada Allah yabaki hakuri to, yafada yana karkarwa jikinshi har yafara daukar zafi, yace kin hakura ? Banza tayi dashi ta dauke kai joyo da Fuskarta yayi yace , kin hakura inyi? Zumbura baki tayi bata ce komai Ba , kamar zai fashe da kuka yace idan zafi kike ji ko in saka vesilin ko cream ko? Billahillazi a hankali zanyi ki saki jikinki kinji ko? Tana sane tace nifa zafi nake ji , da sauri yace to ko in shafa Mai, daga kai tayi, da Sauri ya sauka hade da nannade jikinshi da bargon ya nufi Madubi dake dakin cike da kayan shafa, Yana sauka tayi sauri ta lalubi tauel dinta ta daura katamau ta zira hijab dinta ta dirga daga gadon ta tsaya gefe tana kallonsa, Yana joyowa ya ganta a tsaye cikin hijab , tana kallonsa zuciyarshi tace guduwa fa zatayi Wallahi in bakayi da gaske ba , Sai ya hade Fuska katamau yace ina zakije ni kika mayar Dan iska ko Dan kinga ina rarrashinki ko, ni zaki dinga yiwa guje gujen banza dana wofi hakkina nefa Wallahi tallahi in bakiyi wasa Ba zanyi miki kaca kaca yanzun nan Dan baki fi karfina, Ni zaki dinga bawa wahala iyi yafada cikin tsawa, Yace maza cire kayanan ki aje min su nan, Qi tayi tana mamaki yadda lokaci guda ya koma kamar wani zautacce , A zafafe ya durfafi in da take tsaye kamar Wanda in yaje zai gaggaura mata mari Amma Abin Mamaki kafin yakarasa jikinshi sai ya mutu tuno zumar da yafara danda nawa mintinan da suka gabata, jiki a sanyaye. Ya kamata ya zaunar a gefan gadon yayi qanqan da Murya , Ni kaina duk iya gulma irin tawa nakasa jiyo Abinda yake rada Mata a kunne, yafi Minti goma yana Abu daya kafin D'ijan tacire hijab din , Da sauri yaqarasa cire Mata Sannan jiki na rawa ya haye gadon sosai gami da kwantar da ,ita jikinshi ya rufesu Sai wasu surutai yake mata a kunne marasa dalili tanajinsa taqi kulashi , haka yadinga lallabata har ya koma gidan jiya , yanzun ma dai kiki kaka a ke duk da D'ijan ta sakar masa jikinta bakamar dazu ba ,Kamar zai Rushe da ihu yace kefa kikayi Alkawari zaki sakar jikinki kin ganifa kamar dazu kikayi min Hawaye ne yake zubar mata da kyar tasamu tace wai yaya zanyi maka Gaskya da zafi tafada tana turjeturje da kafarta ,hakan da tayi ya taimakwa Ali sai yaqara qaimi yana fitar da nuffashi daki daki,ta66, An kai ga6ar da D'ija baza ta iya daurewa Dan haka sakin ihu tayi tana kokarin tashi , shi kuma hakan datakeyi sai ya runqa tai makamasa, da qyar yabudi baki yace kidaina fa kar in ji miki ciwo ,Ina!"Ihu take masa tace Wallahi ka yi hankali ai Ba haka kace zakayi Ba, Damqe mata Baki yayi jin tanso ta tona masa Asiri da ranar Allah , dama da dare ne da sauqii *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🎗🏵🎗🏵🎗🏵 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿200* Cikin Wani mawuyacin Hali Ali yasamu biyan bukata domin D'ijan taqi budewa kamar yadda yakeso duk da yasame a cike da Ni'ima hakan bai masa sai yariqa ganin kamar ita ce taki sakin jikinta dashi cikin zuciyarsa yace dole in riqa yi a kai kai sabida na lura yarinyar nan irin matannan ne da sai an horasu da kyau ,shi Ba haka yake jin Siyama Ba ln yana Tara da'ita , Tsaki yayi gami da Mikewa shi a sansamunsa ya qara Amma da kamar wuya Sabida yasan dadi ne da wahala zai shashi ya barwa dare sai yaqara gwadawa, Ita ko D'ija nata 6angaran tana kwance tana zabga Masa harara fuska duk ruwan hawaye a bushe cikin ranta tace lailai ma wato yabiya bukatarsa ko ta kaina bazai bi lailai Mutuminan , kwata kwata takasa motsa kafarta wani irin radadi kasanta yake mata kamar an tsaga mata da reza haka takeji da qyar ta jawo bargo ta rufe jikinta tana sakin Ajiyar zuciya, Tana kallonshi yafito daga toilet Fuskarsa Babu yabo babu Fallasa yazo ya zauna kusa da'ita gami da jama ta kafa yace , Malama ai sai kitashi duk kin bi kin jigata mutane , idan kuma baki gamsu Ba sai kiyi min magana in yi miki, Kuka tasa gami da doke hannusa tace Allah zai saka min wallahi, Yace Allah ya saka miki ko dai Allah ya saka min Sai da kika wahar da ni sannan kika barni na biya bukata nida hakkina duk kin bi kinji min ciwo ,Mtsss, Nifa kajiwa ciwo ya Ali wwllahi Allah bazan iya tashi Ba ni nasan irin yadda nakeji tafada cike da kunya gami da dauke kanta a kansa tana mamakin wai ta jimasa ciwo Lailai ma mutumin nan Dan rainin hankali ne, Hade Fuska yayi yace ai kece din narasa wace irin macace ke Wallahi an jima sai naqara yi domin da haka gurin zai washe Dan dama bai isheni bah Kunya CE ta kamata sai ta sunkuyar da kai kawai gabanta nafaduwa jin Abinda yace gaskya da sake bata gama watsakewa daga wannan a zabar Ba yaqara daura mata wata bazata yadda bah, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Daukarta yayi kacokan yace muje in gasaki da kyau kanwata gaskiya kin biyani wallahi naji mutukar dadi da nasame ki cikakkiyar mace Allah yayi miki Albarka yaba mu zuri'a mai Albarka, A jiye ta yayi ya hada mata ruwan mai zafi sosai yace yawwa zo ki shiga ki gasSbina Abina da kyau zuwa anjima muga Abinda hali zaiyi, Hararashi tayi tana qananun hawaye cikin zuciyarta tace wallahi duk Abinka sai ka kyale ni Dan banzan bari Ba ca6! Tace ka fita mana in yi Wanka na , Qi yayi yace kawai kizo kiyi mai kike boye min ne? Bayan naga komai , kigama sai in daukeki Dan tausayi kike bani" To ka fita mana idan Nagama zan yi kiranka kaji cikin shagwa6a take maganar, Yace Naqi in fita A gaba na zakiyi nafison in ga kin shiga ruwan zafin, Zan shiga fa wallahi , yace kin tabbata ? Eh Wallahi , OK toum zan fita yanzu mai kikeso in siyo miki nasan baza iya mana girki Ba ko? Daga kai tayi tace duk Abinda ka siyo zanci, OK yafada gami da karasowa kusa da ita ya tsaya dab da ita qirjinsu tana haduwa , Kasa yayi da Murya yace bani in Dan tsotsa dama ban Sha dayawa Ba dazu, Saurin kaucewa tayi yatare ta jikin garo ,tayi tsilli tsilli ,yace ina zakije ne, Uhum kibani kawai in fita in qyale ki ke komai sai kinyi guje guje ko maye Abin gudu oho, Da kyar tabude baki tace Dan Allah kara bu dani haka yaya Ali wai an tayin Abu daya ne , ni wallahi bakina radadi yake min , yace bawani radadin da yake miki qarya ne ina kallonki kema kina jin dadi kin ma fini ji , Ai nagane ki yafada yana dariya qasa qasa, Mamakinsa take wai yaganeta ko ta ina yagane ta oho humm Ali Dan sharri ne , yabi ya matseta a bango gami da kurawa lebunanta ido kur so yake kawai ta bude bakin da niyar magana ya rufe da nasa,Ta fahimceshi sai kawai tayi kurum da bakin ta zuba masa ido shima nasa idon a kanta sunyi cirko cirko kamar wasu zakaru, Hannayenshi yasa yafara ya mutsa mata jiki, Sai tafara mutsu mutsu tana kokarin guduwa jin hannusa yata 6a inda bazata iya jurewa Ba yasanya ta kurma kara, Abinda yake so kenan nan da nan ya rufe bakin da nasa, Wajan minti goma sannan ya sarara mata ,yafice daga toilet din yana hada hanya kai tsaye dakinshi ya nufa domin sauya kaya ga magaribah ta gabato, Ita ko D'ija yana sakinta tayi taga taga zata fadi sai ta tsaya da qafafunta gabanta yana faduwa Dan har ga Allah bata so ya daina kiss dinta Ba tana jin wani mugun dadi ,Wata zucyar tace mata ko ya gane kina jin dadi ne shiyasa dazu yake miki dariya, 😟 *MRS AHAMAD GWADABE* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Jiki a sanyaye ta qara hada ruwan zafin sosai domin dai wancan da ya hada mata ya salance ,wani mugun radadi taji lokacin da ta zauna ciki sai tayi zumbur ta mike tana kallon ruwa ta sanya hannu ciki taji zafin Ba sosai Ba kamar ta sirka wata zuciyar ta hanata ,hakanan ta daure ta zauna ciki tana cicje baki sabuda tadda taji ruwan na ratsata tafi minti goma a ciki sannan tafito sai taji dama dama Ba kamar dazu Ba , Daurewa tayi ka wai tayi wankan tsarki kana ta daura Dana sabulu ,ta fito daga toilet din, da qyar ta lalubi kayanta a cikin siff ta dauko Mai, kan Madobinta bayan ta shashafa turare a fatar ta sannan ta zauna bakin bed A hankali Dan kwata kwata bata son motsa jikinta , Bakinta yayi wani Lami babu tes ko na kwabo haka take jinshi, doguwar riga ta zira mai hade da hula, "yar saudia ce rigar tasha adon dutsina masu haske tana da wasu igiyoyi a gabanta pink colour ce tayi mata bala'in kyau ,tuni dakin ya karade da qamshinta mai wuyar samu, Qaramin falon ta ta koma bayan ta sanyawa bed din nata turaran wata ,Mai kamshin tsiya kan kace kwabo ko'ina lungu da saqo na dakin yana futar da qamshi, kallo ta kunna tashar Arewa 24 suna maimaicin shirinsu na gari ya Waye, A na kiraye kirayen sallah Ali ya dawo Dan haka kulle mota kawai yayi ya nufi Masalaci Dake gurin kamar ko da yaushe sai da ya sallaci isha sannan , Yafito basu hadu da Faruk Ba ko mai yasa oho, Dan haka Motarshi ya nufa ya bude gami da dauko wata Lede mai dauke da sunan Wani shararan Hotel da yayi shura a nan Abuja domin Ali ya yaba da Nagartarsu gami da tsafatarsu shiyasa baya ko dar yake sakewa yaci Abincinsu, Shiru falon lokacin da ya shiga kai tsaye dakin Siyama ya qwanqwasa ,ta taso ta bude cikin wani irin mawuyacin hali Dan ita duk a zatonta Rukyy ce ko Momynta domin sunyi waya da'ita tace zatazo, sai taga Ali tsaye hannushi dauke da ledoji, Fadawa tayi kanshi tana kuka tabi duk ta cikwikwiyeshi saura kadan su fadin kasa ya tsaya sosai yace ke kanki kalau kuwa daga buga kofa sai ki fdawa mutane a jiki, Tana kuka kamar ranta zai fita tace dole kace min haka mana Ali sabida kayi sabon Aure ni shikkenan nazama photo banda galihu banda Amfani A nashiga hakkina yanzu da rana ka kwanta da Wancan Yarinyar Dan ka baqanta min rai ko. Ranshi ne ya 6aci Sosai jin Abinda tace Lailai Siyama tazo da buyagi , yace me kike Nufi yanzu tambayata kike ko ko la6ewa kikayi Lokacin dana ke tara da ita shi nakeson Sani, Babu kunya tace sai na la6e bayan inajin ihun da yarinyar take kurmawa, Dariya yayi yace Au Ashe la6ewa kikayi yanzu to maye amfanin la6ewar gashinan kije kinjiyowa kanki tashin hankali , To ke maye abin kuka ko a gabanki ne zan iya kwanciya da *Khadijatu* tunda ai qanwarki ce Ba kishiya Ba, Cikani dallah sai kiyita shirme tamkar wata yarinya karama yafada gami da ajiye mata Leda guda dake Hannusa yace kinyi Sallah ko kuwa? Eh nayi tafada har yanzu taqi sakinsa sai shinshinashi takeyi, duk yanajin Abinda take, Yace kiyi kokari ki canja halayarki sai kiga mun zauna lafiya" Muryarta tafara sauyawa tace nima zaka dinga cin Abinci na in dinga girka maka? Kwarai kuwa mutukar yayi min nidai burina ki kwantar da hankalinki Ku zauna lafiya da "yar Uwarki" ✍🏻,,,,,,,, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Da qyar Ali ya samu Siyama ta sakeshi yace yaya batun magungunanki ki gama shanyewa ko Akwai shaura, ? Na shanyesu sauran na gobe kawai tafada kamar gaske, Ok dauko mugani , Gabanta yafadi Amma sai tatashi ta hau laluben qarya, tadago kai tace Wallahi kaga duk na dubah cikin drewars din nan ban gansu bah Amma bari in dubah cikin waccan jakar tawa,babu zato Ali ya shigo dakin nata ya hau jawo drewars din nata yana dubah ,gabanta sai dukan Uku Uku yake sabida ,nan take aje kwayoyinta na maye Sam batai tunanin zaizo ya dubah Ba da tini ta kwashe ta boye Sai da ya lalube su tsaf bai gansu Ba , kamar ance ya dubah ta jikin gadonta , yaje ya jawo ta yana dubawa, idonshi yayi Arba da kwalayen roci da sauransu, Wani irin Faduwar gaba ne yasameshi Amma dayake Namijin duniya ne bai nuna Ba ko Alama yadago hannushi riqe da kwalayen , yana kallonta babu digon Rahama ko na silai a tattare dashi , yace Siyama meye waddanan? Gumi tuni yayi mata famfo jikinta sai karkarwa yake tuni ta nemi yawo a bakinta tarasa ya salance salam sabida razana ,cikin karkarwar baki tace men ene?nima ban Sani Ba, Wani Ba hagon Mari Ali ya kai mata , tayi saurin kaucewa ,yace wato Dan Ubanki ina tambaryarki kina tambayata ni sa'anki, zaki fadamin ko kuwa ? Yafada yana kokarin kwance belt din dake daure a qugunshi yayi kanta gadan gadan, 6uya tayi a saqon gado tana zare ido tace Wallahi tallahi ban San meye Ba yaya Ali kayi hakuri karka dakeni,yace bakinsan meye Ba wani Dan iskan ne ya ajiyeshi su ni zaki rainawa hankali kema shayeshayen kikafara Dan Ubanki yafada gami da kai mata harbi da qafarsa dake sanye da takalimi sau ciki, Sai ta ruruce da kuka gami da fadin *inallihahi* ni yaya Ali Wallahi banyi Ba babbb bana wa ne Qila Rukyy CE ta'ajemin shi Amma ni bana shan komai ita ma datakeyi ina mata addu'a, Gaura mata Mari yaso yayi Amma sai ta qudundune fuskarta a gwiwarta bai same taba, yace bana rabaki da Rukyyn Ba tuntuni har yaushe tazo ta'aje baki sani Ba ni zaki rainawa hankali Siyama , Kuka takeyi tana rantse rantsn bata San sanda Rukyy din ta'ajiye Ba Amma yayi binkice, Ranshi a mutukar 6ace yace Wallahi tallahi Siyama na tabbatar da Abinda nake zargi a tare dake tabbas sai nayi miki hukuncin da baki taba za to Ba,yafada yana huci gami da Mutsike mata "yan yatsu da takalmin kafarshi, 🏵🎗🎗🏵🎗🏵 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 Hakuri take bashi gami da rantse rantsen qarya domin ta firgita da yanayi ganin yadda yake huci Allah Allah take yafita kar ya daketa domin Alamu sun nuna Allurarshi ta motsa, A Fusace ya fice daga dakin hannunshi riqe da kwalayen kwayoyin dole ne ya tsaurara binkice a kan Siyama domin kwata kwata bai yadda da'ita Ba Tabbas idan ya tabbatar da zarginsa horon da zai mata Ba na wasa bane, shi zatayiwa haka duk irin kokarin da yakeyi a kanta bata gani Mahaifinta kawai yake dubawa mutumin yana bashi tausayi ganin yadda ya dauki San duniya ya daurawa "yar tashi kasancewar ita kadai Allah yabashi Yanzu Idan yaji labarin nan da wa zaiyi kuka in bashi Ba , domin dai Siyama a gidanshi tafara shayeshaye. Ko kallon in da D'ija take zaune bai yi bah lokacin da ya shiga dakin nata tasan dai yayi sallama ta Amsa , ya wuce ta a falo ya shige bedroom din ta. Gabanta yafadi tace waye kuma ya6ata masa Rai haka Ni Khadijatu, domin ta lura fuskarsa kirtif take bakamar sanda yafita Ba,yafi minti goma dashiga taji yana kwala mata kira, Da sauri ta Mike tana addu'a cikin ranta Allah sa ba'ita bace, tana shiga tace yaya Ali sannu da zuwa, Banza yayi mata yana zaune gefen gadonta har yaci re kayan jikinshi daga shi sai singlet da gajeran wando , yana daddana Waya , yace je ki dauko mana plate muci Abinci, jiki na rawa ta tafi ,bayan ta kawo ya nuna Mata ledar kusa dashi yace hada mana yadda zai ishemu ,ki zauna kici Abinci sosai Dan na lura dazu bakici da yawa Ba, Bata ce komai Ba ta zauna kasan kafet ta hau hada Abincin tafito musu da ruwa da Lemo cikin frijin dake dakin, Yana kallonta takasan idonshi tagama hadawa kanta a qasa tana jin kunyar kallonshi a haka ,yace Oya fara ci mana nima yanzu zan sauko,Bissimillah tayi ta sanya hannu. Cikin Abincin tafara ci gaskiya taji dadin sa sosai Dan haka taci yadda ya kamata duk wata yunwa ta daina ji ,yace yawwa kokefa ,saukowa yayi ya zauna kusa da'ita gami da tankwashe kafafunshi , yace toum tunda kin koshi fara bani nawa yafada gami da tsareta da idanunshi masu kaifi, *✍🏻,,,,,,,,,* *INA TAYA DAUKICIN "YAN NAJERIA MUNAR SAMUN NASARAR LASHE ZABE. DA MAI GIRMA BUHARI YAYI ALLAH YA TAYA SHI RIQO ALLAH YAI RIQO DA HANNUSA , YA ALLAH KABAMU ZAMA LAFIYA DA KWANCIYAR HANKALI A NAJERIA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿201* Sun kuyar da kai tayi yace kin bani mana kunyar me kikeji ne "yan mata na Uhm Ai zan can kunya yaqare ko har yanzu da saura sai in cire miki ita babu Matsala" A jiyar zuciya ta sauke gami da zumbura bakinta ,ta debo Abincin cikin hannta kamar yadda tayi masa dazu ,yace wallahi ki daina zumbura min baki idan Ba haka Ba zan wuce haushi na a kanshi kinji ko? Saurin gyara bakin tayi tace to ka bude bakinka mana ,Anqi din yafada yana kanne mata ido daya yace dawo nan ya nuna cinyarsa da hannushi, Gabanta yafadi sai ta maqe kafada irin na yara , yace mai yasa ? Umhum , Cikin zumbura bakin dai tace babu, Dariya yayi qasa qasa yarinyar na burgeshi in tana yin salonta na shagwa6a, bai kara CE mata komai ba ya bude mata bakinshi tafara bashi Abincin , kamar dazu yana lashe Mata hannu" Tsigar jikinta ta dinga tashi ,da qyar tace Ni ka daina side min ya tsuna babu dadi Wallahi" Yace karya kike Yarinya nasan dadi kike Ji, idan ke Ba kyaji ni inaji baki San ni Mayan ki bane?😳 *tofa Ali fa ya soma kauce hanya* Ido ta zubah masa tana kallo cikin Mamakinsa,, yafaga mata girarshi guda yace Billahillazi hakane,ko baki yadda bane yanzu in gwada miki misali" Da sauri ta daga kai tace na yadda mana" Sai yasa dariya ganin yadda take zare ido duk ta tsargo ,ita ko D'ija wani mugun Mamaki Aliyu yake bata ganin yadda yake ta sakar mata Fuska kamar Ba wanan mutumin Ba mai dacin rai, wata zuciyar tace mata Ba Dan Allah duk yake miki haka Ba jikinki yake so,tabbas hakane ta Aminta da Abinda zuciyarta tace mata ,sai kawai tahade fuska Dan gaskiya bazata yadda ya yi mata Wani Abun Ba yanzu domin ita kadai ta San yadda yakeji a qasanta, Tana bashi Abincin yana can bin ilahirin jikinta da kallon kurrula tabbas da gaske Ali mayanta ne domin babu Abinda baya birgeshi a jikinta, Bayan tagama bashi ne ta gyara gurin tsaff sannan ta zauna can kan Sofa tana ciccin Magani, Duk yana kallon sauya warta na lokaci guda bai kawo komai ba a ransa ya ce zo nan Ungo, Kallon Hannushi tayi Key din dakinshi ne yake mika mata, Tace mai zanyi dashi to? Hararta yayi yace daga nan zakiyi min magana ko rashin kunyarki ta tashi zaki sauke a kaina yafada yana gyara fuska' A nutse ta mike taje ta kar6i makullin tace mai zanyi dashi? Ki bude ki dauko min loptp dina zaki ganta gan bed" Wucewa tayi yabi bayanta da kallo yanaji kamar ya kamota ya rungume , A fili yace rigimarmiyar yarinya kawai, *Bani da chaji Wallahi*😘👏🏻 ✍🏻,,,,,, , 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Ya na zaune a inda yake takawo masa karba yayi ya gyara zamansa kan gadonta , ita kuma ta wuce toilet domin yin Wanka da'ike anfara zafi a garin ga ruwa yaqi sauka, Bayan tafito ne sai tafara sinqe sinqe cikin jin nauyin yadda zata canja kaya a gabanshi , sai satar kallonsa take tana duba kaya da qyar ta lalubi wata Riga mai taushi doguwa ce amma tana da yan kaken hannu sai botir a gabanta rigar zatayi dadin sawa da zafi,ta boye cikin hijab ,simi simi tayi hanyar fita daga dakin, Yana kallonta bace mata komai Ba yaci gaba da danne dannensa , babu a binda yadameshi A karamin falonta ta qimtsa tsaf sannan ta koma cikin dakin , tafara Neman hula dar da zata sa a kanta Dan baza ta iya zama da hijab Ba ana wannan mugun zafin, Da qyar ta samu Hular ta sanya a kanta sannan ta kwabe hijab din , hular tayi mata kyau sosai da sosai Ba mai a cuci bace Amma sai ka rantse a cuci tayi sabida yadda gashinta yayi tozo tsakiyar kan nata duk da cewar a kitse yake,rigar tabi ta lafe mata a jiki hatta shedar wandonta naci ki a na gani sabida kwanciyar da tayi a jikinta, turaran gurin Hajiya Rakiya tabude ta lakata ta mutsuke jikinta dashi ai kuwa kan kace kwabo qamshi ya gauraye dakin , Ta gabanshi tazo ta Wuce, cikin yanayin tafiyarta, Kanshi yana qasa Amma duk wani motsinta a idonshi yake , yabasar da ita ne shima ganin tanaso ta raina masa hankali shiyasa yayi watsi da ita, Amma INA!! Kasa jurewa yayi lokacin data giftashi , da sauri yadago kai yabita da wani mayan kallo, yana ganin zasu hada ido sai yai sauri ya kau da kansa hade da shan kunu yaciga Ba da daddene dannansa cikin loptp, Zama tayi cikin kujra tana kallonsa kadan kadan , cikin ranta tace ina dai yabani wayata danaji dadi wallahi sai in kura su Fa'iza da Nene, wata zyciyar tace mata ki gwada tambayarsa mana kila in kika ci sa'a yabaki, Ai kuwa sai ta maqe murya tace Yaya Aliyu" Cikin Mamaki yadago kai yana kallonta babu yabo babu fallasa, Kanta ta sun kuyar domin bazata iya jurar kallonshi Ba , Yace menene? Kin kirani kuma kin sun kuyar da kai bafa nasan Muna furci, Umm dama Um! Cewa zan yi Wayata dai zaka bani Dan Allah kaji" tafada cikin shagwa6a 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 🏵🎗🎗🏵🎗🎗 Tsaki yayi ya mayar da kansa ya cigaba da Abinda yakeyi, Sai ta hau maganganu kasa kasa ,humm! Wai mutum da wayarshi ni kabani Abata ko a fashan take sai in lallaba ta haka, Ya dago kai a karo na biyu yana kallonta yace mai kike cewa zagina kike yi ko? Da sauri tace A'a wallahi cewa nayi kabani wayata , ta canja maganarta, Yace ban yadda Ba zagina naji kina yi domin kin saba ai dama, Sai ta hau rantse rantse Allah kuwan ban zageka Ba wallahi cewa fa nayi dama zaka bani wayata da na kira su Fa'iza mun gaisa haka kawai fa nace tafada kamar zata saki kuka tana mamakin sharrin Ali da lauya magana,, Yace tun wuri ki zo nan kibani hakuri domin bazaki rai na min hankali Ba tsaf najiki lokacin da kike zagina zaki wani canja magana, in dai nazo nan gurin Abin bazai miki kyau Yasin! Gaban ta ne yafadi tace wai wannan mutumin wane irin ne da kullum Ba yason zaman lafiya sai takale takalen fada , kawai sai ta shareshi taqi zuwa , yace kin gwammace in zo nan A she? Banza tayi dashi , sai shima ya rabu da ita kawai yaciga da Aikinshi, wayar Faruk tashigo yadaga cikin Sallama Faruk yace gobe fa dole mufita bakin Aiki sabida mutannan sun matsa Wallahi Yace nima Abinda nake tunani kenan yanzu haka ina qara binkice ne a kai , Faruk din yace yayi kyau Allah ya kaimu gobe" Amin cewar Ali,, Faruk yace ina Amarya take ? Kallon D'ija yayi yace gata can a zaune yanzun nan tagama zagina" ta zageka?,Faruk din yafada" kwarai kuwa, Gaskiya ban yadda Ba sharrinka ne wallahi D'ija baza ta zageka Ba , dariya Ali yayi yace Dan dai bakansan halin yarunyar nan bane,ae Humm in ma zaginka tayi kai ka jawo Faruk tafada yana dariya, Shima dariyar yake yace Abinda zakace kenan ko" Yo mai zan ce maka Ai kunfi kusa, haka dai sukaita shaqiyancinsu a waya D'ija na fahimtar wani Abin wani kuma sunyi mata dungu , sannan sukayi salama ya kashe wayar, Ko Minti goma bai qara Ba ya rufe loptop din ya Mike ya shige toilet domin yin Wanka, duk tana kallonsa tana kwance kan Sofa tana saqe saqe cikin ranta, *✍🏻,,,,,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 Ko da yayi wankan ko Mai bai shafa Ba sai turaranshi na fama da ya rambada a jikinshi , ya zira Wando gajere ko karamar riga bai saba sabida zafin da a keyi duk da AC a dakin dama can Ali Ba sa shiri da zafi ko kadan, Yayi daidai kan bed yana lumshe ido , duk tana kallonsa ta kasan ido tayi lokimo a zuwan bacci takeyi, Yafi minti goma da kwanciya ,kana yabude idonsa daya yana kallon inda take kwance yace *Khadijatu* shiru babu Amsa ,sai yaqara kiranta a karo na biyu , nan tayi lamfo , yace nasan idonki biyu , malama in zakiyi bude ido ki bude ina kallonki ae tunda na fito daga toilet kike kallona , wa zaki karya" Shiru babu magana ,sai kawai ya mike ya durfafi in da take kwance, da ido daya ta hangi ta wuwarsa, Ai kam zumbur ta mike zaune tana zare ido, Dariya ce ta su6uce masa ganin yadda take rawar jiki, yace dama nasan karya kike yarinya, kafin tace komai yayi mata daukar jarirai , yana mata wani irin kallo mai dauke da tsantsan so da kauna gami da tarin bukatuwa I ta ko D'ija kokarin sauka takeyi wanda kanta take bawa wahala tasan Ba mai yiwuwa bane hakan, sai tafara kwalla cikin marairai cewa tace bacci fa nake katashe ni ni ka sauke ni Dan Allah,, Yace yanzu kuwa ae ban hanaki baccinki Ba shinfida zan gyara miki,, Ya dire ta kan bed din ya kwanta kusa da ita yace ai bacci bai ganki Ba yarinya ki tashi kiyi aikin lada tausa zakiyi min irin ta dazu, yafada yana lalubarta Shiru tayi masa gami da juya masa baya, Sai kawai ya rungumeta ta bayan yana sakin wata wahalalliyar a jiyar zuciya, tuni yafara rikicewa jin wani mugun kamshi na fita a jikinta, hular kanta ya fizge yafara ya mu tsa mata kai,,yana wani lumshe ido, Tarasa yadda zatayi. Ta kwaci kanta a hannusa yabi ya qamqameta ,sai kawai tasaki kuka tana motso motso tace kasakar min jiki banda Lafiya fa" Muryarshi na Fita a sarqe yace nima haka lafiyar bata isheni Ba wallahi , yanzu yaya za'ayi? Shiru tayi tana kokarin kwacewa, Yace kinga kin San me zamuyi yanzu ni dake ? Bai bari ta bashi Amsa Ba yace zanyi miki tausa , kema kiyi min nasan duk gajiyar biki ce take damunmu ni dake , kin yadda, Uhm yafada yana cusa fuskarsa tsakanin wuyanta, Lailai wai ita zai yiwa wayo tafada cikin zuciyarta humm ,kafin taga tunane tunane taji ya yaye mata Riga yana matsa mata cinyoyi, da sauri ta cire hannusa tana yunkurin tashi zaune ya mai da ita ya kwantar, Sai tasa masa kuka sosai har da shashsheka , tace nifa Ba cewa nayi nagaji Ba cewa nayi bani da lafiya , ni ka kyaleni inji da Abinda yake damuna Jikinshi na Mazari yace to ae nima Ba wani abin zan yi miki Ba Dan ma kin samu zan miki tausa, Kasa kasa tace kabarshi kawai nagode Bai ji Abinda tace ba sabida ba'a cikin hayyacinsa yake Ba , sai ya dawo kusa da'ita gami da mannata a qirjinshi yace , toum kiyi baccinki haka , a jikina Allah yasawqe" Share tayi kawai tanajinshi a fakai ce ya rinqa wasa da wasu bangare na kinta yana takurewa guri guda , Sai ajiyar zuciya yake saukewa, daki daki, Kwata kwata bai bata tausayi ba domin ita ma kanta take tausayawa ,a haka har bacci ya dauketa bata San wai nar da Ali yake toyawa bah, Shiko Ali da qyar ya samu yayi rilezing ban Dan ya gamsu Ba haka yatashi ya tsarkake jikinshi ya dawo ya kwanta gami da daukan ta ya dau rata saman faffadan qirijinshi, *Asubah tagari Amarya da Ango* *✍🏻,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *NANA KHADIJA* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿202* Washe gari Ali da Shirin Aiki ya tashi ,Ba kwai saura ya shirya tsaf D'ija na kwance kan bed tana satar kallonsa, cikin kayan Aiki sunyi masa kyau sosai, ya daura a gogonshi kamar ko da yaushe,sannan ya jiyo yana kallonta, sai tayi sauri ta rufe idonta , Gefan gadon ya zauna yana ja mata kafa, sai ta bude ido kamar mai baccin gaske ,tana lumshe ido , sauri yayi ya dauke fuskarsa ganin yadda take da idonta, Fuska babu yabo babu fallasa yace ki tashi haka kinji ko , ni zan fita kiyi kokari ki nemi Abinda zaki ci kar ki zauna da yunwa, Mi kewa zaune tayi tana mutsike idon nata ta kalleshi a fakaice shima ita yake kallo duk da daga bacci ta tashi tabashi sha'awa sai yaji yana son tsotson bakinta ,tace yaya Ali katashi lafiya? Lafiya kalau kefa? Nima haka , kasa yayi da Murya yace ban yadda ba idon ki ya nuna baki da lafiya yaya jikin naki? Wane jiki? Ni kam lafiya ta lao tafada tana kauda kanta daga kansa ganin yadda ya kurawa bakinta ido, Yace kin manta jiya kin cemin baki da lafiya kika hanani Bukatata, Shiru tayi kai a qasa,gyaran murya yayi yace ina tambayarki ya jiki kinyi min shiru ko in duba da kai na,? Uhm uhm ni kam Alhamdullh , katafi karka makara kaji, Shiru yayi mata ya zuba mata ido ranshi yana biyawa yana tsoran tabata,Dan shikam bazai iya fita sai ya Dan ta6a Yace bani na Sha , gabanta yafadi sai tafara kifkita ido sabida tagane Abinda yake nufi, ko ba kiji Ba ? Yunkurin tashi tayi tana zumbura Baki Mayar da ita yayi ,ya makale jikin Alon gadon yafara kokarin hada bakinsu guri guda Tsit dakin ya yi D'ija tafara kar6ar sakkonin Aliyu masu wuyar mantawa sai ga D'ija ta riqe Dan tsen Ali da hannuta tana ji kamar kar ya daina Abinda yake mata, Minti wajan goma yasake yana sakin Ajiyar zuciya ,idonshi a qasa ya mike yana gyara belt din wandonsa na Aiki,bai kalleta yace na fita kiyi kokari ki mana Abinci kar in dawo babu Abinci, Har yafita D'ija takasa Motsi balle ta kalleshi Jikin ta yayi bala'in mutuwa, Wani irin yanayi takeji a jikinta tarasa ko menene oho, haka dai ta tashi ta shige toilet domin kimtsa jikinta, Ya na fita dakin Siyama ya nufa ya tsaya bakin kofa tafito ko kallonta bai yi Ba yace , kinyi sallah ko kuwa? Bakinta na rawa tace nayi ina kwana? Bai Amsa Ba yace ki shirya ki je gurin Dr munyi waya dashi kiyi mishi bayanin yanayin jikinki in nafito gurin Aiki zanzo kanji Abinda nace ko? *✍🏻,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Yana gama fada mata yayi gaba ko Fuskarshi a murtuke kwana yayi yana tunanin ta yadda zai 6ulluwa Al'amarinta,kai tsaye motarshi ya nufa wani Ma'aikaci a gurin yakaraso da sauri gami da bude masa motar yana kwasar gaisuwa ,hannu Ali ya bashi suka gaisa a mutumce sannan yashiga motar gami da ficewa daga brack din suna daga Masa hannu, Ko da D'ija tafito daga Wanka zama tayi tayi shade shafenta Ba sosai Ba jikinta a sanyaye gashi gabanta sai ya yanke yafadi in ta tuna irin yadda takejin dadi idan Ali na kiss din ta , tsigar jikinta sai tashi take ,ganin Abun yana nema ya wuce gona da iri ,ne yasa tafara addu'oi cikin ranta ko tasamu sassauci, tadade zaune kan kujerar madubi ,bayan tagama shafar tana ta saqe saqe ,daga baya ta mike tafara lalubar kayan da zatasa. Wata Atampah ta dauko Aura' din doguwar Riga wacce a ka matse saman rigar daidai qirjinta kasan ta kuwa a bude yake sosai am mata ado da wasu manya manyan fulawa tayi kyau sosai ,duk da batayi wani fente fenta a fuskarta Ba Amarya sakk tafito tayi daurin Dan kwalinta daidai da na zamani, ta zira wani silafas nafata sannan takama hanyar fita daga dakin da nufin zuwa kcin din Dan ganin Abinda yake wakana, Ko da tashiga Siyama. Na tsaye tana sabgoginta duk tabi ta hargitsa kcin din karnin Nama. Da kwai sai tashi take,babu dadin ji, Jim tayi a bakin kofa tana jira ta kammala tabata guri ,tafi minti goma a mma Siyama bata da niyyar Matsawa, sai kawai takarsa shiga kchin din tana Dan ya mutse fuska,ta kalli Siyaman ta gefe tace Aunty Siyama an tashi Lafiya? Abin Mamaki sai Siyama ta waigo A marai raice tace lafiya lau D'ija yaya kika kwana? Kalau D'ija tace tafara sabgoginta ,shiru na minti biyu Siyaman tace D'ija zanje in ga Dr bani da lafiya wallahi tafada kamar zata fashe da kuka, Jiki A sanyaye D'ijan tace Ayya Aunty Siyama Allah yasawaqe , mai ke damunki ? Wallahi ban Sani Ba nima tafada tana kokarin Barin kchin din bayan tahada karin kumallon nata, Ta6e baki D'ijan tayi tana bin bayanta da kallo ,gefe guda kuma tana mamakin yadda yau sukayi magana mai tsawo da Siyama Abinda basu ta6a yi ba *✍🏻,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Girgiza kai kawai tayi tafara Aikinta a fili tace Aunty Siyama kenan ae bazan taba yadda da wannan can zawartaki tabbas a kwai wani Abu da zakizo min dashi dole inyi ta ka tsan tsan, To ita ma Siyaman daurewa kawai tayi lokacin data keyiwa D'ijan magana sabida irin shawarwarin da Rukky take bata a kan dole sai ta hada da kissa da Siyasa sannan Asirin nasu zai fi tasiri gashi har yanzu wannan Maganin da Malam yabata yananan Wanda yace tasamu gashin hammatar Siyama ko na kanta ta hadashi ta dake da maganin , yana nan batayi Amfani dashi sabida tarasa yadda zatayi tasamu daya daga cikinsu,dole zata dinga kwantarwa da D'ija kai ko tasamu bukatarta ta biya, Wayarta ta dauka ta lalubi number Rukyy , bugu daya ta dauka ,tace Rukyy ganin zuwa yanzu duk yadda za'ayi yau zamu laluba wani gurin Allah sa mudace. Wannan Dan rainin hankalin yace wai lailai sai naje naga Dr a kan wannan ciwon Nawa Mtssss, Rukky tace toum sai kin shigo bacci ma nakeyi kika tashe ni Amma kifito yanzu sabida kin San duk inda zamuje sai mun bi layi , Siyaman tace dole zanje gurin Dr din sabida kar yaje yace masa ban zo Ba' ki dai yi Sauri Rukyyn tafada, Kashe wayar tayi Cikin gaggawa tafara cin Abincintan nata bayan tagama ko Wanka batayi Ba ta lalubi wata doguwar Riga tasaka hade da rataya wani mitsi mitsin gyale ta San ya takalmi mai mugun tsayi hade da jakarsa" yar karama ta makale a hannu, tafito tana taunar cingam qas qas, sai kace wata tsohowar karuwa, Ido D'ija tabi ta dashi lokacin data fito din ita kuma tafito daga kchin din bayan taga shirya kayan karyawa, Sai taga Siyaman tazama kamar wata kilaki sabida tsabar kodewa da tayi blecin ya kodar mata da fata ga lebanta yayi duhu ,dandai tana yawan sanya jambaki ne shiyasa Ali baya lura da hakan dadin dadawa Ba tsayawa yake yakare mata kallo, Ba ,yau dai D'ija tagani ita, Sakin Fuskarta tayi tana kallon D'ijan tace ,zan tafi D'ija sai nadawo kikula da gidan, Fuska babu yabo babu fallasa D'ija tace toum Aunty Siyama Allah ya kiyaye hanya sai kin dawo, Amin tace , tazo ta gifta D'ija dake tsaye bakin kofa, tayi sauri ta dauke kanta jin wani mugun tsami ya buge ta ,har Siyaman tafice bata waiwayo Ba, sai da ta tabbatar tafita sannan ta ja tsaki , taje ta nemi gurin zama cikin kujerun falon tana tur da halin kazanta irin na Siyama,A nutse tafara cin Abinci n ta,, *✍🏻,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 🎗🏵🎗🏵🎗🏵 Bayan tagama sai ta gyara gurin ,yadda ya kamata ta saka turaran wuta mai mai bala'in kamshi nan da nan falon ya gauraye da qamshi, TV ta kunna ta zauna cikin kujera tana kallon , tarasa ma mai zatayi da da wayar ne ma sai takira Fa'ixa taji , ita yaya take ciki da nata angon nata ,domin dai Na'ima ba'sar tabace. Wata zuciyar tace mata kawai ki tafi gurin Na'ima n mana ki raga zama ay bazai ce dake komai Ba,yaya Alin , har ta yadda da shawarar da zuciyar tata tabata, sai kuma tafasa, ta dai zauna kurum, tana kalle ce kallece daga taji motsi sai ta mike taje ya yaye labulen tagar falon tana leqen harabar gurin, masu gadi ne suke ta kara kaina gurin hade da shaushin karnukansu, To ko da Ali yaje ofis sai yakasa tabuka komai ,tunanin D'ijanshi ya addabeshi ,idan ya tuno wasu Abubuwan da suka yi da'ita sai tsigar jikinshi ta mike,wata zuciyar tace masa kaga daka bata wayar da sai ka kirata kaji yaya take ciki,Ai kwan shaushin kanshi ya kamashi ,ya dinga sakin tsaki shi kadai , da qyar ya rage wasu ayyukan ,sannan ya kira Faruk a waya yace ,zai fita zuwa asibin Dr a kan matsalar Siyama, Faruk yace Amma zaka dawo ofis ko Ba Dan waken zagaye zaka yi mana Ba ko, Yace zan dawo mana da ina kake tunanin in tafi, Faruk yace oho nasani nifa ban yadda wani gurin Dr zaka Ba kace zakaje ka takurawa yarinyar mutane ne kawai, Mtssss Ali yaja jin Abinda Faruk din yafada a kufule yace kai wannan Abin ya dama Dan iska,kawai yafada yana kokarin kashe wayar , cikin dariyar shakiyanci Faruk din yace kaima ya dame ka waza rainawa hankali, Sai kawai Ya kashe wayar bai bi ta kan Maganar da Faruk din yake Ba , ya dauki key din motarsa saman teble din gami da dauko rigarshi ta saman wacce ki saqale cikin hanga ,ya zura ,sannan yafito daga ofis din,yana fitowa a ka dinga kawo gaisuwa, wani karamin soja ya nufi can gurin motocinsu na Aiki yana kokarin budewa masa kofa, Ali ya dakatar dashi ta hanyar daga masa hannu yace A'a halliru, ba'aiki zan fita Ba. Zanje Unguwa ne yanzu, nan zan dawo, Sorry Oga Allah ya kiyaye hanya Halliru yafada kanshi a kasa' Daga masa hannu kawai yayi yaje ya bude motarshi ta gida yafita, daga breck din, kai tsaye Asibitin Dr yayiwa tsinke,, *kuyi hakuri dani jiya na fita yauma haka* 💋 *✍🏻,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Kafin ya karasa sai da ya kira number Siyaman yace mata tana Asibitin ko kuwa ,gabanta ya fadi domin kai tsaye da ta fita daga gida gidansu ta tafi gurin nomynta, Ai ko bata bari momyn nata ta rufe baki Ba ta mike a hanzarce, tace kinga ya kirani ko yanzu haka ma yana can ,na shiga Uku , momyn tace ,Ba sai kice masa nan kikazo Ba bani da lafiya Nima" tsaki Siyaman ta ja tana yin han yar fita tace ni kam wallahi Momy har nagaji da yin karyar baki da lafiya , Har waje momyn tarako ta ,sai da taga tashiga motarta san nan ta koma gida tana sake sake n ta yadda zata bulluwa Ali,da Amaryarshi, Gudu Siyama tayi Dan haka Ali ko gama gyara parking bai Ba motarta ta shigo harabar Asibitin, kusan a tare suka fito, kanta a qasa kamar wata Mara gaskiya, yana jingine jikin motarsa ran shi a mutukar bace ganin irin sutturar dake jikinta, ko sauraron ,Maganar datake masa bai yi Ba, ya hau sirfa mata bala'i babu ji babu gani,Allah yasa babu mutane sosai a harabar asibitin in kacire masu gadi sai daidai kun mutane, masu San ganin likita,yace yanzu sabida baki da mutumci da rashin sanin darajar Aure a haka kika fito ok dama haka kike yawo a gari salon a dinga zagina ko, Kanta a sunkuye yake sai hakuri take bashi,ko kallonta bai yi Ba ya wuce ya barta tsaye a gurin Simi Simi tabi bayansa Kamar wata saniya, Sama sama suka gaisa da Dr kasancewar yana sauri ya kuma gurin Aiki gashi yaga Dr din yana da marasa lafiya, Dr yace ae tuntuni sakamakon hotan da muka dauka na nahaifarta ta yafito wannan sabgar ce tasa na manta ban yi maka bayani Ba yafada yana laluben takarda Scaining din, Karbar takardar yayi daga hannun Dr yana dubawa a nutse, Dr ya kalli Siyama babu yabo babu fallasa yace Madam ina fatan kingama shanye magungu nanki tas yaya kikaji yanayin jikin naki? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 E to Dr da sauqi zan ce,tafada tana wani ya mutse fuska Yace bayani dallah dallah zakiyi min yanda zan gamsu,shin wannan ruwan ya dai na fita ko kuwa? Kuma kurajen sun daina fesowa a gurin? Tace har yanzu inaji gaskiya kuma wannan abin yana fita har yanzu" Dama Abinda yakeso ya tabbatar kenan tabbas Abinda yake zargi kenan dole sai an daukewa Siyama mahaifa zata samu lafiya in Ba haka Ba wataran mahaifar zata daddege mata a ciki ta ru6e a samu Akasi mybe ma ta mutu, Ya kalli Ali Wanda ke faman Nazarin takaddar Scaining din yace,Oga madam tadan bamu guri na sallameta, Ali ya kalli Siyama fuska a murtuke yace , maza ki koma gida yanzu kar ki sake ki tafi gantali, Mi kewa tayi tana marairace Fuska tace Dan hitman ya Ali zanje in duba nomyna hawan jininta ne ya tashi ka tai maka ka barni, Jim yayi na minti biyu ya dago kai yana kallonta har yanzu fuskarsa a hade yace kije Amma can kawai na yarje miki duk in da kikaje bayan nan bada yawo na Ba, Jikinta na rawa tafita daga ofis din bayan tagama rantse rantsen babu inda zataje bayan gidansu Tun a mota tayi Rukyy waya tace mata gata nan kan hanya,ta zama cikin shiri,cikin maye Rukyyn take Dan bacci takeyi mankas da ita ta mike tafada bandaki jiya kwana tayi tana shayeshayenta shiyasa takasa tashi da wuri , duk sallolinta na jiya babu wacce tayi ,balle a saran zata yi ta yau din, Dr ya kalli Ali yace cire abar nan fa shi yafi Alkairi domin bar mata a jikinta hadari ne ko ciki tasamu Mahaifar bazata iya daukar nauyin jariri Ba' Sakin Ajiyar zuciya yayi jikinsa a sanyaye ya mikawa Dr din takaddar dake hannusa'yafi minti uku kan yayi magana, sannan yace ,Allah yasa haka shiyafi Alkairi zan sanar da Abbah da mahaifinta ,Amma na tsayawa yarinyar, "Yar dariya Dr yayi kadan Shima cikin Nazari yace ae a bar tausayi ce ita , matsala ta rashin haihuwa bata da dadi, Amma kama ta yayi kana samun first born din ka kabata, shi har a bada tun dai a gidanka tahadu da lalurar, Shiru Ali yayi bai tamkawa Dr din Ba,shi ko Dr tsokana ce ke cinsa yace mybe ma yanzu ka dasa kwanka kyankyasa kawai za'ayi , tabbas nasan Namiji ne cikin mazaje Siyama bazata yi kukan rashin haihuwa Ba,nasan D'ija duk bayan wata Tara zata dinga haihuwa *✍🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Tsayawa yayi yana sakin Murmushi ,kana yace wallahi kuwa Allah yasa ma ta dinga yin bibbiyu kasan nifa ina da bala'in son yara wallahi,, Mi kewa Dr yayi ya biyo bayanshi yana dariya yace ai sai ka bada himma tabbas Haihuwar ta gwaye dama ta Asalin mai sunan ka ne , sayyadina Aliyu ,Allah yasa ka gajeshi Hannu Ali yabashi su tafa suna dariya cikin dariyar Ali yace Ameen in sha Allah, Haka dai suka fito suna ta barkwanci Ali yake tambayar Fa'iza ,Dr yace tana nan lafiya Lou' na barta tana yi min rigima wai bazan fito aiki ba,sai bayi hutu n sati biyu,a cewarta sabida musamu damar gwangwaje Amarcinmu, ta6e baki Ali yayi yana kokarin bude mota yace kaji yarinya da kinibibi waye zai kular maka da mara sa lafiyarka dole wani Abin sai an neme ka,Shashasha kawai" A'a ni ban ga laifinta ba wallahi Dr yafada yaciga ba da cewa tana da gaskiyarta nima daurewa kawai nayi nafito sabida marasa lafiyan da muka kwantar Amma Ace Aure yau kwana uku har kafara fita aiki mai zaka dorar ta bangaran Amarcin, Tsaki Ali yayi ya kunna mota yace ai sai ka bada himma ,kaci gaba da biye mata zata kai ka taba ro mata ba hankali. Ne dasu ba" Dariya kawai Dr din yayi ,yana daga wa Ali hannu har motarsa tafice daga cikin Asibitin,sannan ya koma bakin Aiki, To Ali har ya dauki hanya da nufin ko mawa gurin Aiki,yaji ba zai iya ba domin ko ya koma din babu Abinda zai iya tabukawa, dole ya karya kan motarsa da nufin zuwa gida ,yaga D'ijanshi ,gefe guda kuma wata matsanan ciyar Sha'awa tana sasaqarshi A sabili da Rashin samun,biyan bukartasa na jiya mararshi sai tsunkulinshi take daurewa kawai yake,sai maganarsu da Dr ta yanzu dole fa sai ya budewa D'ija huta sannan zata saba Dan gaskiya shi Haihuwa yake so sosai, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 Karfe biyu saura ya shiga brack din sabida haka yana gama gyara parking ya nufi masjid domin yin sallah,to ko da yafito daga cikin masallacin a tsaytsaye ya tsaya suka gaisa da mutanan dake gurin ya nufi part din shi ,da sassarafa, ya sanya key yabude , bakinshi dauke da sallama yashiga falon, tsit Falon bakajin sautin komai sai AC sai karan TV dake kunne,D'ija na bedroom dinta domin yin sallah ganin lokaci yayi, Zama yayi cikin kujera yana shaqar wani mugun kamshi mai dadi ,sai lumshe ido yake nan da nan sha'awarsa takara bun kasa ,ya dinga taune lebanshi yana ciccije Baki, yafi minti biyar da zama D'ija bata fito ba hasali ma bata San ya shigo ba, Mi ke wa yayi da ido jajazir ya durfafi hanyar dakinta ,yans tafiya yana hada hanya tamkar wani Dan maye, Tana zaune kan dadduma bayan ta idar da sallahrta tana lazimi taji ana kokarin bude kofa dake a bude ta bar abarta ,kafin ta an kara Ali yafado dakin Cikin wani irin yanayi,gabanta ya yanke tafadi ,sai kawai tabishi da ido har yaje ya kwanta kan bed din ta ruf da ciki yana sauke wani numfashi mai wahala' Sam bata kawo Wani abu ba sai ta rinqa tunani ko bashi da lafiya ne sabida tasan dai lafiya kalau yafita,zuba masa ido tayi tana kallo kirjinta yana bugawa, Yafi minti Ashirin, a kwance taga bai motsa ba,Fargabarta ta karo, sai kawai ta mike daga kan sallayar gami da ninketa ta aje,ta karasa bakin gadon hannuta riqe da carbi bata cire hijab din ba ta zauna kusa da kafafunsa shiru bai motsa ba ,sai ta rinqa leqa fuskarsa ,taga idonsa a rufe ,Amma le6abshi yana bakinshi yana wani ciccije baki, jikinta yafara rawa da kyar tabude baki tace yaya Ali,shiru takara mai mai tawa nan ma shiru ,bai kulata ba alhalin yana jinta,Cikin rawar jiki tahaye gadon tana kokarin daga fuskarshi ,yana jinta sai yakara lanjarewa tamkar wani mattace,sai kokarin daga shi take takasa,sai kawai tasa kuka, cikin kukan tace ya Ali katashi mana ko baka da Lafiya ne ?uhum naga dai lafiya kalau kafita gurin Aiki *✍🏻,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿203* Hannunta ya laluba ya riqe gam jin tana kuka da qyar yayi gyaran murya ,yace Uhum! Bani da lafiya khadija ki taimakamin kinji ko Sai ta qara damqe hannunnasa cikin nata jin yadda tafin hannunshi ya dauki zafi ta yadda bashi da lafiya gaskiya, Bakinta na rawa tace dame zan tai maka maka ,kuma mai yake damunka? Bude idonshi daya yayi yana kallonta ,bata Lura ba ,duk ta koma kalar tausayi ,A zuciyarshi yace dama yarinyar nan tana so na haka, Jin shiru bai ce mata komai ba ta qara maimatwa tana kara damqe masa hannu cikin nata, Tuni Ali ya soma kaucewa sai yaji kamar tafiyar tsotsa take masa a tafin hannun sabida haka babu shiri ya jiyo gami da bude idonsa waddanda suka kada sukayi jajazir dasu,ya zuba mata su , Gabanta ne yafadi ganin yanayin idonshi ,yanda yayi mugun ja' ga jijiyar kanshi duk ta tashi ,sai takara rikicewa tamkar zata fashe da kuka ,tace ko in kira Dr a wayarka? Girgiza kai yayi har yau idonshi a kanta,tace zakaci Abinci to in kawo maka ruwa? Shiru yayi yana kallon bakinta, Sai tayi shiru kawai ita ma tasa masa nata idon Masu kama da na mai jin bacci, Dauke nasa idon yayi da sauri yayi mata nuni da kafarsa ,wai ta kwance masa takalma, A kwan da sauri ta daura kafafunsa kan cinyarta tana kwance masa har safunan sai da ta cire kafar tas da'ita tamkar bata San da kasa ba faratansa babu 'Alamun datti ko daya' A ranta tace gaskiya kafarsa na da kyau, Yana kallonta duk abinda takeyi, sai yafa yunkurin tashi Zaune yana kokarin cire rigarshi, tayi tsuru tana kallonshi ,yacire rigar yabar singlet da gajeran wando, Yace zo ki daddana min bayana kinji ko Ya koma ya kwanta ruf da ciki duk a kokarinshi na kar taga girmanshi, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Da sauri tafara matsa masa jiki ya dinga sakin Ajiyar zuciya daki daki ,tafin hannuta sanyi,I ta ko D'ija yanayi zafin jikinshi yabata tsoro , gaskiya, ya jiyo ya birkitota tafado kansa A rikice ya qamqameta yana cuccusa fuskarsa tsakanin wuyanta, Lakwas D'ija tayi a jikinshi gabanta yana faduwa, kokarin cire mata hijab yake yakasa, da qyar yace ,cire wannan Abin naji kinki kinji Qi tayi gashi takasa tashi a jikinshi,sai ya mike zaune tare da'ita yafara kicikicin cire mata ,ja daya yayiwa zif din rigar ta ta baya, sai ga bayanta ya bayyana ,duk a rikice yake y kwance mata Dan kwali ya jefar dashi a gigice ,ya mai da'ita ya kwantar yana kokarin zare mata doguwar rigarta ta kasan kafafunta, riqe dan tsensa tayi tana kallonshi gami da tutturo bakinta ,tace kai fa kace baka da lafiya ,to mai zakayi min ne? Ko sauraronta bai yi ba ya fincike rigar ya yar,ya bita ya Danne yana lalubar bakinta, *humm Ali kenan ya riga ya gama gane D'ija* La kwas tayi lokacin da taji bakinshi cikin nata, yana mata wani Dan banzan kiss mai wuyar samu,bata San sanda ta riqe mai wuya ba gam tana karbar sako, Ai kuwa Ali ya samu Abinda yakeso ,sai yafara kokarin fara Aiki,tuni hankalinta yadawo jikinta ,sai tafara kokarin kwatar kanta, ta hanyar tuttureshi qirjinshi ,kamar dotse take tabawa domin ko motsi bai yi ba sai da ya mayar da ita cikakkiyar Mace sannan ya sarara mata,kuka take ,A she wahalar jiya shafar mai ce ,duk gadon ya 6aci da jini kaca kaca sai kace Wanda a ka yanka karamar kaza, A gigice Ali ya sauka ya tattaro Dijan ,yana rarrashi ,Amma ina kuka take masa sosai da sosai, jin wani irin mugun zafi da take ji a kasanta, Shima hankalinshi ya tashi ganin jinin da yabata gadon ,cikin Ransa yace Allah yasa dai ban ji mata ciwo ba, Sai tafara kokarin daga mata qafa cikin rashin hayyaci wai zai duba' Wani Uban ihu ta kurma masa, ta bige hannunsa ,Muryarshi a sarqe yace Allah yabaki hakuri, ba wani abin zan kara dubaki zanyi mugani, Ni bana so to a raba dani tafada tana share hawaye, Jikinshi yana kyarma yace to na kyaleki, tashi muje ki shiga ruwan zafi, Ai daga yau kin daina jin zafi ma dama rana daya ce,ko wacce mace sai da ta fuskanci irin wannan halin" hararsa tayi tana Zu baro baki lailai ma wannan ,fada ma yake daga yau shikkena ,tabdijam ,ita kam ae anyi an gama wallahi, *✍🏻,,,,,,,* 🏵🐾🏵🎗🏵🐾🎗🐾🏵🎗🐾🏵 Da yaga ko motsi takasa yi sai yafara kokarin daukarta ,aiko ta kwala qara wacce tasa babu shiri ya mayar da ita ya zaunar jiki na 6ari, Yarfar da hannuwa take irin Abinda yara suke yi in sun ji ciwo Alamun zafi takeji, Hannuta ya riqe yana mata wani kallo mai dauke da ma'anoni daban daban,Muryarshi A galabaice yace,Menene Uhum? Fada min kinji *Khadijatu na* shima duk ya Lanjare kamar wani Mara lafiya' shi yasan irin wahalar da yasha gami da dadin da bai taba tunani ba A rayuwarshi ,duk wani Abinda take damunshi a mararshi sai da yafita ,Sabida irin gamsuwar da yayi ,gaskiya yarinyar tabashi farin ciki,Shine dalilin da tasa jikinshi yayi wani'irin bala'in mutuwa kamar Wanda a kayiwa Dan banzan duka,jiki babu qwari ya zauna kusa da ita yana mata magana kasa kasa ,Dan sai da ta nutsu sannan taji Abinda yake fada sabida tsabar yadda ya kashe muryarsa,Lallashin ta yake ta tashi suje suyi Wanka Dan Allah sabida zai koma gurin Aiki, Da qyar tace kaje kayi naka ni in kafito zanyi nawa, Yace bafa nasan gaddama *Khadijatu* wai a kanki a kafara ne iyi kafinki duban mata sunyi,yafada yana ya mutse Fuska, Sai tafashe da kuka harda sheshsheqa tace Dan dai bakasan yadda nakeji ba ne wallahi zafi nakeji babu dadi,tafada tana sharar hawaye Yace to yi hakuri kinji zaki saba,nan gaba ma da kanki zaki zo kina naima Sabida dadi" Hararashi tayi tana zumboro baki tace Allah yasawaqe min" Murmushi yayi kadan yace shikkenan ,Mubar maganar A kwai lokaci, Mi kewa take kokarin yi ta koma ta zauna hawaye yana zuba tace wallahi bazan iya motsa kafata ba bazan iya tafiya yaya Ali Yace ae shiyasa nace kibari in daukeki kinqi, yafada yana kara yunkurin daukarta a Karo na biyu, Tamkar Wanda ya dauki kwai haka Ali ya dauki D'ija yana lallabata ,yayin da ita koma tariqe masa Wuya da duk hannuwanta biyu ,Sai kaukauda kai takeyi tana galla masa harara A fai kace Shi ko Ali sai faman shima ta Albarka yakeyi kamar babu gobe ,tayi masa banza To ko A toilet din ma D'ija rikice masa tayi tai ta zubah sangarta son ranta ,Cikin ranta tana kyalkyala masa Dariya in taga jikinshi na kyarma ,tace yanzu a duniya A kwai abinda zai sa mutumin nan laushi Ashe Da qyar ya lallabata tashiga ruwan zafi tana koke koke, Cikin shagwa6a Sannan yafara Wanka domin tsarkake jikinshi cikin zuciyarshi yace anya za koma gurin Aiki nan Kuwait,Dan wani irin bacci yakeji gami da wata A zabbabiyar yunwa ji yake kamar Wanda 'A kayiwa yasa A ciki *✍🏻,,,,,* 🏵🎗🐾🏵🎗🏵 🏵🐾🎗🏵🎗🏵 Jikinshi a mace ya kammala Wanka tas yasa ka soso da sabulu ya wanke Kansas bayan yayi na tsarkin,idonshi a lumshe ya kalleta tayi saurin dauke kanta ,duk da bata yadda sun hada ido ba ,shima haka domin bai yi tube a gabanta ba, muryarshi bata fita sosai yace zaki iya Wanka ko in tsaya in yi miki?shiru tayi mishi tana daddauke kai, yace ko ba kyaji ne? Da kyar tace zan iya Abina, Wani kallo yayi mata mai kama da harara yafice daga toilet din cikin ransa yace kada yarinyar nan ta raina ni Dan naga take takenta,Sai ya wani hade rai tamkar bai taba dariya ba , tafice daga dakin,NASA dakin ya bude ,ya lalubi jallabiya hade da gajeran wando ya saka bayan ya feffeshe jikinshi da turare mai dadi,kai tsaye kchin ya nufa jikunshi na rawa Dan yunwar ce ta taso ma sosai Addu'a yake Allah yasa tayi girgi,Airkuwa yaci sa'a Ga Abinci Nan A hade cikin wasu irin mazubi masu kyau a jere gama warta kenan ta shiga domin yin sallah ,kafin tafito dasu kan dainning, da sauri ya bude ,Farar shinkafa ce ,A babban Fulas din,ya bude sauran ,Miya ce gatanan taji wadattacan Nama sai kamshi takeyi,gefe daya kuma farfesun kifi ne shima yana ta kamshi, sai hadin cowsulow ya sha Bama ,tabe baki yayi domin Sam bai mishi ba Abinci n kadan ya diba,yana ya tsine ya tsine ,wannan Cowsulow din yana nema ya tayar mai da zuciya, Hannushi riqe da plate yafito falo ya zauna gami da kunna TV yafara cin Abinci,yana kollon sunna TV, wayar Faruk ta shigo,hannushi ya zira ya lalubi wayar cikin Aljihu, A kasalance ya dada wayar gami da karata a kunne Faruk yace kana'ina ne? Ko har yanzu kana Asibitin Dr din, Shuru Ali yayi masa ,sai da yakara maimaitawa, sannan yace ina gida kai tsaye ,Cikin Mamaki Faruk yace kana gida Fa kace ,wane gidan? Mtsss Ali yaja yace wai meye ne?zaka kira ni kamar wani danka kana tuhuma ta, Nace ina gida ina hutawa bani da Lafiya Au kace kawai gida zaka tafi ba kayi min karya da wai zakaje gurin Dr Siyama babu Lafiya ba Faruk din yafada yana kunshe dariya Ha yayyaqo masa Ali yayi yace karya kake nayi maka karya Wallahi Eh gani a gida bayan na gama da Dr tabbas Abinda kake zato shi nazo nayi sai me Mtsssss Dariya Faruk din yayi Yace Allah ya huci zuciyar Oga wannan daukar zafin naka fa yayi yawa ko dai bata baka hadin kai bane Alhji naga sai wani huci kakeyi,, Kashe Wayar Ali yayi ya aje yana Jan tsaki yaci gaba da cin Abincinshi cikin kwanciyar hankali, Yafi minti Ashirn da kammala cin Abinci D'ija bata fito ba sai ya mike ya shiga dakin Fuskarshi a murtuke, Tana zaune gefan gadon a takure tana hawaye ,ta shirya tsaf da'ita sai kamshi take, Amma takasa tashi Dan da tafara tafiya take fama wa sai kace wata mai cira a cinyoyi a ddafe ta shirya ta zauna tana tsiyayar da hawaye, Ya kara bakin gadon gabanshi name faduwa Shifa ya tsani ganin hawayenta ,duk wannan hade fuskar da yayi sai ya ne meshi ya rasa, Ya tsaya a kanta yace kukan me kikayi wake Dan Allah ba kya gajiya da koke koke ne? Shiru tayi masa ,yace ba tambarki nake ba? Cikin shagwaba tace zafi , yace to yanzu yaya zan miki ae nabaki hakuri ko, ki tashi muje Dr yabaki Nagani Bata bari ya rufe baki ba ta ce ni bazan jeba wallahi, To kiyi mana shiru kinji ko ,Mai kikeso yanzu in je in kawo miki yafada yana zama kusa da ita gami da daura kafadunta kan cinyarshi yana rarrashinta, *✍🏻✍,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿204* Shiru tayi masa ,sai da yakara maimatawa ,sannan tace ,ni wayata kawai nake so kabani cikin shagwaba take maganar, Jikinshi a mace yace ay dama zan baki yau sabuwa ma na siya miki idan ba tai miki ba sai in canja miki wata kin yadda ko? Daga kai tayi tana kwance a jikinshi yana wasa da kitsonta Wanda ya jiqe sabida wankan da tayi, Yace yanzu mai zaki ci? Uhum Bana jin yunwa ,yace A'a ba za'ayi haka ba ae naga kinyi girki ko? Daga kai tayi yace to taso muje falo ko sai kici Abincin ko yaya ne, Tashi tayi daga jikinshi tana lalubar Dan kwalinta Wanda ya cire mata, ya riqe hannunta yace kibarshi a haka ae a gida kike ba kya ganin kan naki da Dan shi muje falo kawai, Kokarin tashi take yi takasa ,kawai ya dauke ta gaba dayanta ya sa6a a kafada kamar wata jinjira,bai dire ta a ko ina ba sai a falo ,yana ajeta ya nufi kchin ya hado mata Abinci ,Ya zuba mata farfesun kifin da dama,Dan ya San mutuminta ne,zatafi jin dadinshi fiye da komai, Ko zama bai ba tace ina wayar tawa? Ok zan dauko miki ae tana cikin mota na Abinda nake so dake kawai kici Abinci kinji ko, Kallonshi tayi ganin yadda yake rawar jiki ,duk ya rame lokaci guda sai ya bata tausayi ,tayi daurin dauke idonta ganin sun hada ido dashi,tafara kokarin cin Abin cin, Fita yayi ganin tafara cin Abinci ya nufi motarsa domin tun lokacin da ya siyi wayar tana ciki a kwalinta ,ya dauko ya mayar da motar ya rufe ,kana ya koma cikin gidan, 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Hannushi riqe da kwalin wayar ya shigo falon idonshi a kanta yana kallon plate din dake gabanta na Abincin ,hankalinshi ne ya kwanta ganin ta ci Abincin da Dan yawa,yazo ta zauna kusa da ita kafadunsu na gugan juna,Yafara bude wayar cikin Nutsuwa, Wani dadi ne ya ziyarci zuciyar D'ija ganin wayar sai ta da kata da cin Abin cin tana kallonsa tana Dan ya mutse fuska a zuwan bata damu ba Wata hadadiyar waya ya fito da'ita Infinx da gani zata ja kudi sosai ,yace ga wayar nan layin ki na ciki ,ae shikkenan ko? Karba tayi Fuskarta babu yabo babu Fallasa , tafara dubawa, yace A'a ki ajiye ta mana ki gama cin Abincin ko" A jiye wayar tayi gefan ta taci gaba da cin Abinci a gurguje tana Allah Allah tafara duba wayar, Shi kuma sai ya sa mata ido yana kallo tamkar Wanda ya samu TV Alhalin ga TV n A kunne, Tsarguwa tayi ,sai ta aje cokalin tana gyara baki na sabo,Muryarshi kasa kasa yace yaya kika dai na cin Abincin? Tana zumbura baki tace kallo ne bana so" Ta6e baki yayi yana wani munafikin Murmushi ya kanne mata ido daya yace ae ki din ce dole a kalle ki a kara kallo,dama haka kike wai? Sai tarasa Abinda zata ce masa domin maganar tasa tayi kama da mai tambaya, Sai tafara Nazarin maganar tasa cikin zuciyarta, da qyar tace ban gane Abinda kake nufi ba? Gyaran murya yayi gami da mike wa tsaye idonshi a lumshe yace mubar maganar ba zaki gane ba sai nan gaba zan shiga ciki bacci zanyi in kin gama kizo kiyi min tausa yafada gami da kama hanyar dakinshi Harara tabi bayanshi dashi a hankali tace Lallai ae Fa bukatar ta ka biya dole kayi bacci uhumm ya Ali kenan, Bai ji mai take cewa ba sabida ta zarar dake falon da da Kunan baccinsu, Tana ganin ya shige dakin ta dauki wayar tana sakin Ajiyar zuciya, tafara laluben numbar Fa'izan ta, Bugu daya Fa'iza ta daga wayar tana kurma ihu,D'ija tace dallah malama kar kifasa min kunne, Fa'iza tace lallai Amarci ya kankama tunda gashi har waya an baki ,ae da ya ce babu ke babu riqe waya har Abada Tsaki D'ija tayi tace Lallai kuwa ,Hummm ae yanzu jikinshi yana Rawa ya bani, Fa'iza tace ban yadda ba Wallahi yaya Aliyun ne zai yi miki rawar jiki" Sai kiyi kuma ae ba yaddarki nake so ba D'ijan tafada a hasale, Dariya Fa'iza tasa tace to meye kuma na saurin Fusata ,Aunty D'ija ta yaya Ali mai komai dozin, Kasa tayi da Murya tace Wallahi Fa'iza yaya Alin nan ba qara min mugu bane kinga yadda yake ta bani wahala kuwa"ta qarashe maganar kwalla na ta ruwa a kwar min idonta, Fa'izan tace Ya Ali n ne mugu D'ija? "To meye da " "Huum Ki cigaba da kiranshi Mugu ki hadu da fushin Allah domain Duk Abin da yayi miki hakkinshi ne" *✍🏻,,,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* _[Binta Umar]_ ~MAMAN ABDUL WAHABU~ ~MRS AHAMAD GWADABE~ ~DEDIGATED TO:~ ~MY FAN'S~ *🅿205* _BISSIMILLAHI RAHAMANIR RAHIM_ Ko lokacin da Siyama ta karasa gidansu Rukyy biyu ta wuce,na rana ana kwallah rana suka fita ,wannan karon ma momyn Siyaman bata ce musu komai ba , kai tsaye wani qauye suka dauki hanya ,a Zaria ,gurin wani qasur gumin Dan bori ,Rukyy tace muje mu gani shi kuma yaya yanayin nashi Aikin yake da fatan dai kin Ruko kudi domin ko, Siyaman tace nifa kudi ba damuwata bane in dai bukata ta zata boys Rukyy tace yawwa zamu naimi Aljani A kansa muyi magana dashi ya dafa mana ya rufa mana baya" Gaban Siyama ya fadi tace kina nufin da Aljan zamuyi magana" Kwarai kuwa idan kin je a sa'a ma ki samu Ubansu Aikinki zai fi saurin ci sai ki damqa masa Aikinki a hannunshi ,in dai kinayi masa sadake sadake nsa gami da yanke yankensa" Siyama tace gaskiya Rukyy tsoran Aljanu nake wallahi" Sai kiyi kuma Ashe ba duniyar kike naima ,Ai kicire tsoro cikin zuciyarki in kina nai man biyan bukatarki ,shiru Siyama tayi gabanta yana faduwa" Suna zan tuttukansu har suka karasa kauyen , yawanci dangar karare ce sai gona ki kafin kaga gida a gurin Aiki ja ne Gefe daya suka samu sukayi parking din motar suka fito ,babu kowa a gurin sai kukan tsintsaye da kwariqa, haka suka dinga taka ciyayi da karare har suka karasa bakin bukkar, Dan boron, Abin Mamaki tun kafin su karasa suka ga wata mace tafito da. Mugun gudu daga cikin bukkar zigidir babu kaya kanta a tsefe an daura mata wasu tarkacan layu da wasu Abubuwa farare (Wuri) a kanta bakin wani katon Jan gwali gwada(kadangare) tana fizagarsa kamar wacce take cin Nama, ta yanki cikin dajin qauyan da mugun gudu gashi babu kaya ko daya A jikinta *~MRS AHAMAD GWADABE~* *~DEDIGATED TO: MY FAN'S~*😘 _Dan Allah duk Abinda zaku karanta cikin wannan labarin kuyi hakuri haka yazo ku sani babu Abinda yake dorewa a doran duniyar nan komai yana da iya ka tabbas sai ka sha wahala San nan dadi yake zuwa kada kuce min kar Asiri yaci Nana Khadija ,zaku sauya min yadda na dauko labarina shiyasa nace muku labarin yana da tsayi tun farko na fada cewa ba soyyaya ce jigon isar da sako na ba,kar Ku damu har kullum Siyama ce a qasan D'ija tunda ita bata riqe ta da wani nufin ba Allah zai dafa mata_ _HUUM WALLAHI ZA KUYI MAMAKIN MAKOMAR SIYAMA ,KUDAI CIGABA DA BINA_ Gaban Siyama ya yanke yafadi tariqe hannun Rukyy gam tana bin matar nan da kallon tsoro, Rukyy taci dallah ki saki jikinki Aiki take yi mybe wani Aljanin ne yace tayi haka kema idan kika bi Umarninsu zasu dafa miki, Wata irin qeqashewar zuciya ta zo wa Siyama Fuskarta babu digon Rahama ko kadan suka durfafi karamar bukkar ta Dan borin! Rukyy tace mushiga da baya da baya kin San shi Aljani baka shigarshi mi shi taga ba, Ai kuwa ta baya suka shiga dakin, Yana zaune cikin kayan saqi baki da fari kan shi nan nade da wani Jan saqi wuyanshi jajayen layu ne da(Wuri) ra kwajam idonshi daya yafi daya girma ,Wanda ya fi girman An ramba da masa bakin kwalli ,kanshi A Aske babu digon gashi ko kadan, hanjinshi ko duk a huje yake ya sanyawa hudar wasu irin sarkoki ,cikin kofofin hancin gashi ne cunkus babu kya wun gani Kallonsu yake daya bayan daya yana zare ido ,cikin muryarshi da bata fita sosai yace da wane Iska ko keso a hada Ku? Jiki na kyarma Rukyy tace ,Aikinka yana kyau mai fari da ja mai baki da ja mai "yayan turawa Uban Arnaku ,muna so a hada mu da bakin Aljani Na qarshe Wanda bai San meye imani ba Sannan Arne muke so" Girgiza kai yayi yana kallon tarin (wurin) dake gabanshi ra kwacam ,ya daga Jan yankin da Suke zube a ciki ,sai ga su sun tarwatse sunyi fillafilla, ,Wani Abu ne bakikkirin cikin kayan Wurin yayi tsalle ya dira jikin Siyama! *✍🏻,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* _[Binta Umar_] ~[MAMAN ABDUL WAHABU~] ~*Mrs Ahmad Gwadabe*~ *🅿206* Zabura Siyama tayi zata mike Dan borin yayi mata wata guwar tsawa yace ta koma ta zauna, Ai kuwa jiki na kyarma ta zauna ta na kallon wannan bakin Abun A jikinta Cikin yanayi maganar mata Dan borin yace ,kin nimi sa'a kin samu gashi nan tun ba'aje ko ina ba, Aljani Dan duna ya kar6i Aikinki gashi nan a jikinki dare dare ,yanzu haka yana jikinki ya zauna daram ,zai tai makamiki a dukkanin Al'amuranki, Amma hanzari ba gudu ba, shi wannan Aljanin ba ya son wasa baya son mantuwa domin kamar yaro yake ,zan kafa miki dokoki mutukar kika kiyaye dasu zaku zauna lafiya dashi " 1 kullum zai dinga zo miki da daddare yana Amfani dake 2 zaki dinga yanka masa bunsuru duk bayan sati daya,ya kasance bakikikirin kwayar idonshi ma baki to yafi son jininshi 3 zaki Aje kayan saqin sa a dakinki sabida duk randa ya bushi iska zai dira a kanki ke kuma dole zaki dauko kayansa zaki saka a jikinki ,sannan zai sauka, 4 wannan Abu mai mutukar wahala ne ,bokan yafa yana zabga musu harara yaci gaba da cewa Mutukar kuka kuskure daya daga cikin Abubuwan nan da na lissafa to babu shakka da ni da Ku sai ya shanye mana jini tass samun kwanciyar hankali shine A samo masa jariri kafa biyu shine fansar kanmu a garshi" Babu digon Miyau ko miskala zarratin cikin bakin Siyama gaskiya Aikin yayi mata tsauri da yawa kamar tace tafasa sai wata zuciyar tace mata kada ki karaya ki dauki fansa kan D'ija da ta shiga tsakaninki da masoyinki Ai ko baki na karkarwa tace na yadda Uban Arnaku mai baki da ja mai "yayan turawa ,duk Abinda ka Umarce ni zanyi da izininka,Dan duna ya. Bani sa'a ya dafa min ya rufa min baya" Wata dariya Dan borin yafara ,hakoranshi duk sun cinye sabida tsabar shan taba da cin goro hatta harshensa bakikikirin yake , Yace kin yiwa kanki gata yarinya , yanzu tashi zakiyi ki tube kayanki tas ,zan saki wani Aiki bisa Umarnin Dan duna" 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~ 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Faduwar gabanta ne ya tsananta sai ta sanyawa Rukyy ido bakinta na rawa, hararata Rukyy tayi tayi mata Alama ta cika Umarnin da'a kabata , kallon cinyar ta tayi sai taga babu wannan bakin Abun a jikinta sai ta tsorata tamkar ta saki fitsari a wando ,ta mai da idonta kan bokan, Yayi mata wata mutsiyaciyar Dariya tamkar wani mahaukaci da'alama ma bashi bane,kafin taga ma tunane tunanen sai sukaji wata murya a harharde kwata kwata muryar bata yi kama da ta bil'adam ba ,A kace kuttu6a kuttu6a kuttu6a ,nan ba gurin gadda ma bane tunda kin kawo kanki dole zaki bi Umarninmu da duk Abinda muka saka ki, ki tashi ki yi Abinda na Umarta kiyi yanzu i Dan ba haka ba yanzu in shanye miki kafafu ,hhhhhhhhhh&hhhhhhhh ya fara wata mahaukaciyar dariya, Jin maganar shanye kafafu yasa Siysma ta mike jiki na kyarma tafara kokarin tube kayan jikinta, *innalilahi wa'innailaihi raji'un*!!! Zigidir Siyama tayi haihuwar Uwarta da Ubanta ta tsaya gaban Dan borin _*Ya Allah ka raba mu da Aikin da na Sani Allah ka karemu daga rudin duniya mugun ji mugun gani Allah ka tsare mu gaba da bayanmu*_ Ya na wannan mahaukaciyar dariyar yayi mata Alama da ta zo ,gareshi A haka ,Ai kuwa babu Alamar tsoro Siyama ta durfafi in da yake zaune zigidir Dan yanzu zuciyarta ta gama qeqashewa, Taje tayi gurfane a gabanshi tamkar wata mai nai man gafara, Ya dauko wani mataccan qadangare bakikkirin dashi ya sa mata a baki ,kana ya dauko irin tarkacen da ya daura wannan matar a ka ya daura mata, ita ma a ka, yace ta mike tsaye ,jiki na rawa ta mike ,cikin dariyar dai yace ki fita da gudu kiyi kudi karki sake ki waigo zaki tadda wani katon kogi in kinje gabar kogin kiyi wanka da ruwan sannan ki diba ki sha ,kafin nan ki tattabar kin cinye qadanqaran da ke bakinki" Daga kai Siyama tayi cike da bin Umarni sannan tayi hanyar Fita da gudu kamar yadda A ka Umarce ta tayi ,domin yanzu Dan tsoran da take ji duk ya kau burinta kawai a yanzu bai wuce taga karshen D'ija ba! _A kwai tarin kalubale nan gaba A kwai tarin soyyaya mai ban mamaki nan gaba A kwai tarin bakin kishi nan gaba A kwai tarin Rikici nan Gaba , Sadaukarwa tsantsa duk A ciki yanzu a kafara labarin_ *zan da kata tukkuna da yawa daga cikinku basu toru katinsu ba gashi lokaci yayi harda doriya a kai* _INA SAURARON KU DA RA'AYOYINKU_ ~*ANA MUGUN TARE*~😘 *✍🏻,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* *[Binta Umar*] ~*[MAMAN ABDUL WAHABU*~] ~_*MRS AHAMAD GWADABE*~ 💝💝💝 *ZAMANI WRITES ASSOSIATION* 💝💝💝 *🅿207* ~*DEDIGATED TO: MY FAN'S*~😘 Rukyy ko ta na zaune babu digon tsoro ko kadan A tare da ita, Gudu takeyi tun karfinta tun kafin ta kai bakin kogin ta hango wannan matar A yashe a gurin tamkar matacciya ga zigidir hai huwar Uwarta,sai gabanta ya tsannata faduwa haka tazo ta sallake ta takarasa bakin kogin tafara Aikin da'a kasa ta ,Wannan qadangaran kuwa na bakinta Sam bata San sanda ta cinye shi domin tun da tafara gudun take ji tamkar ba'ita ba jikinta yayi mata nauyi gashi kamar janta akeyi, Tana dagowa bayan tagama Wanka taji kamar an rarradawa kagafunta tabarya sai karkarwa suke kanta tayi bala'in joya wa ji kake timmm tafadi a gurin tamkar gawa tabi sawon wannan matar, Kamar Wanda A ka tsikara ya mike yana kallon Rukyy ,Cikin yanayi maganarshi yace mata ta biyo bayanshi Kai tsaye baki ruwan suka nufa tundaga Nesa ya hangesu kwance tamkar mattatu ,da sauri yakarasa gurin hannunshi riqe da jelar kare da wasu tarkacan ya hau zagaye musu a ka yana wani sam batu dashi kadai yasan mai yake fada, A gigice suka mike dukkaninsu bakinsu sai motsi yake sun gaza furta ko kalma daya Ya. Mike yace su biyo bayanshi ,Cikin Mawuyacin hali Siyama ta mike da taimakon Rukyy kafafunta dai karkarwa sukeyi Wai baccin nan da tayi , tayi mafarki da wata irin hallita mai ban tsoro ta haukanta tana saduwa da'ita , Cikin garari da Tashin hankali take kokarin guduwa ,sai taji wannan Mummunar hallitar nace da'ita daga Ya Aureta Shi Mijinta tace, Kar dai Maganar bokan ya zama gaskiya, A daddafe suka kara sa dangar Dan bori yace dukkaninsu suka kayansu bukatarsu ta biya tunda Aljani Dan duna ya Auresu yanzu babu sauran komai, Jiki na rawa suka sanya kayan ,Siyama Cikinta yayi nauyi sosai sai kifta ido take idan ta tonu da sifar da tagani cikin mafarkinta na yanzu sai gabanta ya yanke yafadi Rukky tafito da Uban kudi ta'aje gabansa tana ta zabga godiya 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~ 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Ya dauko wani koko Cike da jini bakikkirin dashi ya mika ma Siyama yace gashi nan duk in da kika San da qazanta a gurin nan zaki je ki binne shi gaba da da kokon da Jinin duk ki fadi bukatunki a kan Yarinyar , Sannan kar ki kuskura ki ki cika sharudan da na gindaya miki mutukar kika kuskure daya daga ciki to tabbas kuna cikin hadari dake da danginki domin shi Aljani babu ruwanshi da cewa wannan ne yayi min laifi kan mai Uwa da wabi yake yi zai iya karar daku gaba daya ,ni kaina ba zai kyaleni ba Hannunta yana karkarwa ta karbi kokan Cikin bushewar maqogaro tace Uban duna Mai "yayan turawa zan cika Umarni da izininka Duna ya bani sa'a A taikace dai anan suka bar wannan matar da tun farkon zuwansu su ka gani da Alama ita ma irin bukatarsu daya da Siyaman, Da qyar suka fito daga cikin dajin A daddafe Siyama ta shiga mota hannunta riqe da wannan koko sai karkarwa yake, Rukyy tace yanzu nan zamu sami bola mu biya Almajirai su binne mana Abinda yake hannunki ke kuma dole zaki hau kan bolar kiyi Abinda A ka Umarce ki Tace kwarai kuwa idan mukace zamu tafi da wannan Abin ina zamu samu bola ni tsoro nakeji ma kar wani tsautsayin ya Afka masa" Sun Fara shigowa Cikin gari Rukyy ta hango wata tsohowar bola tace kinga wata bola can anan ya da ce mu Ai watar Aikinmu, Kwarai kuwa to yanzu ina zamu samu Almajiri?Siyaman tafada tana waige waige ta cikin motar Can suka hango gungun Almajirai sun tawo ko wanne riqe da kwanonshi Rukyy tace yawwa ga wasu can da sauri tafito daga cikin motar ta jingina a jiki har suka karaso ,ta tsayar dasu cikin sakin fuska ,tace Dan Allah ga Aiki zakuyi min zan baku dubu dai dai kunji" Da sauri babban cikinsu yace wane irin Aiki ne Hajiya? Tace waccan bolar zaku tona min tsakiyarta ,zan binne wani Abu,ko tausaya min kishiyata CE tayi min Asiri shine nima zan rama idan dubu dayan tayi muku kadan zan qara muku wata Akai" Sukace to ba damu wa Hajiya zamuyi miki ,Kan kace kwabo sun hau kan bolar tsakiyarta suka samu wani dogon sanda suka fara tona wa, sosai tayi zirfi san nan suka sakko , sukace an gama Hajiya Jiki na rawa Rukyy tafito da kudi ta raba musu sannan tace suyi tafiyarsu, Guri yayi tsitt dake dama can hanyar baka sa fai mutane suke bin ta ba sabida yadda a keyin yawan gamo Sam gurin bashi da kyau ,ga shuri (gidan tururuwa) kusfakusfa A gurin Rukyy tace maza kifito kije ki binne yanzu babu idon jama'a Da sauri Siyama ta bude murfin motar hannuta dauke da wannan koko ta dirfafi katuwar bolar nan ga duhun magariba ya karato Haka ta dinga hawa bolar duk tsayin ta bai dame ta ba sai da ta tadda gurin da suka tona sannan ta tsaya riqe da kokon tafara Surutai kamar yadda A ka Umarce ta duk tafadi bukatarta a kan D'ija sannan ta sunkuya ta sanya kokon ta mayar da tarin bolar da'a ka tono ta rufe gurin staff Ta sakko Cikin Sauri jikinta sai zabga wari yake tafada mota tana sauke Ajiyar zuciya Rukyy taja motar cikin Azama suka bar gurin! *✍🏻,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~ 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Yamma tayi sosai lokacin da suka karasa gida A gajiye Siyama tace Rukyy ta'aje ta a gida kafin ta wuce ,Ai ko haka A kayi bata shiga da motar ba A waje ta ajeta ,ta joya ta tafi tana kara jadda dawa Siyama dole gobe ma ta San yadda zata fito domin su daura in da suka tsaya, Buga katon get din tayi ,da sauri wani soja ya taso ya bude kafadarshi rataye da bindiga Ganin ita ce sai ya matsa ya bata guri domin shigewa gami da gaisheta Sama sama ta Amsa ta wuce ciki tana bin ilahirin motocin dake gurin A aje ,gabanta ya fadi ganin motar Ali wannan ne ya tabbatar mata da cewar ta dawo, Ai ko ga gabanta yana faduwa ta durfafi hanyar part din nasu Karo suka kusa yi dashi fitowarshi Sallah r magariba ganin lokaci yayi jikinshi sanye da jallabiya ruwan toka kanshi sanye da hula irin ta larabawa As'usel Hannushi manne da carbi mai ma dannai Sauri tayi tabashi hanya bakinta yana rawa tace yaya Ali sannu kadawo A she? Harararta yayi yana tabe baki yace ke zan wa sannu ,ae daga ina kike? Cikin harhada kalmomi tace Wallahi in gaya maka Ashe jikin nata yayi tsanani dayawa gaskiya momy na nashan wuya ha wan jini ne yanzu ma daga Asibiti muka dawo, Bai tsaya ya sauraranta yayi gaba ganin ana kokarin tada sallah yasan duk qarya take yau dai za'ayi ta takare Sai bayan sallah isha ya dawo gidan ,zama yayi a falo yana kallece kallace D'ija tafito daga dakin ta jikinta a mace tazo ta zauna kujerar dake fuskantarsa ,kallo daya yayi mata ya gane bata cikin walwala Dan ba haka ya fita ya bar ta ba Yace yaya Akai ne? Ko jikin ne uhumm? Shiru tayi tana ya mutse fuska , Yace kinyi sallah? Daga masa kai tayi kawai taqi furta ko A Nazarin ta yafara yi tabbas A kwai damuwa Yace dawo nan kanji Ya nuna gefenshi Babu musu ta tashi ta koma kusa dashi Qugunta ya kamo da hannu daya ya manne ta a jikinshi ,yace fadamin Abinda yake damunki ba haka nafita na barki ba ,naga har girki kin mana gashi can kan daining ko? Daga kai tayi tana ya mutse Fuska ,yace yawwa to fada min kinji ko Kafin tayi magana Siyama tafito bagaz bagaz tana tabkawa D'ija wata muguwar harara kai tsaye hanyar kchin tayi domin samarwa kanta Abinda zata ci Ali ya buga mata wata muguwar tsawa wacce tasa babu shiri ta tsaya jikinta na tsuma Yayi mata kallon banza yace wai ke mai yasa baki da hankali ne har yanzu wa zaki nunawa gadara kinfito buguzun buguzun dake tamkar wata tunkiya babu kintsi mtsssss yaja wani mugun tsaki!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* *_[Binta Umar*] ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*Mrs Ahamad gwadabe*~ 💝💝💝 *ZAMANI WRITERS ASSOCIATION* 💝💝💝 ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~😘 *🅿208* Sai tafara kame kame ,yace zo nan Simi Simi ta karaso inda suke zaune Afakaice tana harar D'ija ganin ta kwance jikin Ali wani bakin kishi yana turnuko mata .yace mai zakiyi yanzu? Sai ta marairaice kamar gaske tace wallahi yunwa nakeji yaya Ali zan shiga in samarwa kaina Abinda zanci Kallonta yake a dage yace a in da kikaje yawon naki baki ci Abincin ba? Haba Ya Ali Mom dina ce fa bata da lafiya yaushe zan samu nutsuwar cin Abinci tafada tana kakalo hawaye Tsaki yaja yace yaushe rabonki da yin sallah da Alama wannan fuskar taki yau bata ga Ruwan Alwala ba" Sai tafara inda inda zatayi magana ya daga mata hannu yace bana son dogon magana wuce kije kiyi sallah kafin ki dafa Abin can" Simi simi ta shige bed room din ta tana zagin D'ija tamkar ita ce tayi mata Ya mai da idonshi kan D'ija wacce ke kwance gefen kafadarshi sai lumshe ido take kan ta yana Sara mata, Sai yaga jijiyar kan nata tafito radau da'Alama kan yana ciwo sosai Yace *Khadijat* Babu Amsa ,sai ya dago ta kacokan ya daura kan cinyarshi suna kallon juna Fuskarta ya zubawa I do yana Nazari Yace me ke damunki wai bafa nasan gadda ma uhumm? Da qyar tabude bakinta tace kaina ne yake Sara min" Ok zazzabin ki in ce ko? Uhum ina ji tafada tana matse ido domin zafin da kan yake yaso ya ta6a mata ido Yace Muce kici Abinci kisha magani ko? Ba tace komai ba ya mike tare da ita hannunshi Cikin qugunta ya riqe zuba mana ko yafada bayan sun zauna kan kujerar dainnig din , A ddafe ta hada musu ,ganin bata jin dadi bai shigo da tsirfarshi ba shine ma yariqa bata Abaki Suna ga maci ya mike ya nufi bedroom din shi domin ya lalubo mata magani domin baya rabo dasu cikin ransa yace dole kiyi ciwon kai ni kaina ba daidai nake jin jikina, Ita ma D'ija mikewa tayi cikin Mawuyacin yanayi Wanda bata ba ji ba A rayuwarta ta nufi nata dakin Kai tsaye toilet tashiga ta hada ruwan zafi ta kwabe tashiga ciki domin kara gasa jikinta, Tana zama Cikin Ruwan tafara jin kokan Mage ,gabanta ya yanke yafadi sai tafara waige waige cikin toilet din ,zabura tayi tana kokarin fitowa ganin wasu lafta laftan qadan garo jikin bangon toilet din sai kallonta suke ,kafin tayi yun kurin guduwa. ,daya ya fado yayo kanta gadan gadan!! 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ~*DEDIGATED TO: MY FAN'S*~ 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Da mugun gudu tafito daga toilet din tana kurma ihu tun karfinta domin ko da can tana bala'in tsoran qadangare sosai ,ta yayi hijab din sallahr ta domin suturce kan ta tafita a gigice sai ihu take gashi ta manta da duk wata Addu'oin tsari ballanta tayi Dakin Ali ta nufa kafin ta karasa sai gashi yafito da sauri sunyi karo domin yajiyo ihun ta Kamata yayi ya Rungume qam yana tofa mata Addo'oi jikin ta sai kyarma ya keyi yana jiyo yadda gabanta yake mugun faduwa a qirjinshi Siyama tafito da Sauri ta tsaya daga bakin kofarta tana kallonsu ,tace yaya Ali mai ya same ta? Yace zazzabi ne mai zafi take dashi kin San haka yakeyi ballan tana nata typhoid ne haka yake mata dama duk lokacin da ya tashi" Sai ta karaso gurin tana sakin Murmushi cikin Ranta kamar gaske ta sanya hannuta taka ma D'ijan tace Ayya sannu kanwata kinji Allah yaba ki Lafiya Da sauri D'ija ta fizge hannta tana dauke kanta daga kan Siyama ganin tana riki de mata kamar wahainiyya gashi lokacin data kama mata Hannu tamkar Allura a kasa a ka caki tafin hannuta haka taji Bai ce komai ba yaja ta suka shige dakinsa ,suka bar Siyama tsaye a gurin,suna shiga sai tasaki dariya ,tai sauri ta gumtse bakinta ta hanyar sanya hannu kasa kasa tace Ayi dai mugani idan tusa zata hura wuta ,Wallahi dani kike zancan D'ija kin tabo wa kanki bala'i Tana shiga dakinta taga wasu bakaken kayan saqi a kusurwar gefen gadonta zani da wata bin jimemiyar riga gabanta yafadi ,sai kuma ta tuno dama ae bokan yace zata dinga sawa,mybe Dan duna ne ya aje mata Kafin taga ma tunanin komai taji kafafunta sun fara karkarwa ,bubo tsoro ta nufi gurin da kayan suke aje taje ta dauko ta sanya a jikinta ,gama sawarta ke da wuya tafadi a gurin *wa'iya zubillahi* Tana jikinshi A maqale ya zauna gefan gado yace wai maye kike ta kurma wa mutane iho ne kefa kinfiye shashanci Sai tafashe da kuka wurjanjan da qyar tace yaya Ali Mage da qadangaro nagani a toilet din na Wallahi na bar dakin Har Abada Zuba mata I do yayi na minti biyu yana kallo shi dai yasan bata yadda za'ayi qadangare yashigo gidan nan ,gwara ma mage sabida wasu daga cikinsu suna ki wanta a gidan, *✍🏻,,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ~*DEDIGATED TO: MY FAN'S*~😘 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Riqe ta yayi sosai a jikinshi ganin yadda take zabure zabure sai ya cigaba da tofa mata Addu'oi har tasamu nutsuwa kadan ,yayi gyaran Murya yafara kokarin cire mata hijab din jikinta ganin yadda take faman zabga gumi sai kace wacce tayi tsere' Rike hannunsa tayi tana kokarin hana shi cire mata hijab din sanin da tayi In yacire mata babu komai wando a jikinta ballanta wata uwa briziyya, Sai ya zuba mata ido yana kallo ,ganin yadda take takure takure jikinta yasa ya fara bin ilahiri jikin nata da kallo, Tsaki yayi lura da yayi da Abinda take boyewa ya fahimci babu kaya a jikinta Yace ki cire hijab din kisha iska ba kya ganin yadda kike gumi ne" Zumbura baki tayi cikin tsarguwa tace kyaleni A haka" Ok tashi muje ki nuna min kadan garun da kike maganar kin gani" Gabanta yafadi sai ta matsa kusa dashi tana qifta ido kamar zata fashe da wani sabon kukan. Tace Allah ban qara shiga dakin nan yaya Ali ka ga kuwa Labta labtan qadangarun da nagani kuwa baqaqe wuluk ,humumm!! Tafada cikin shagwaba Dariya taba shi Amma bai yi ba yace to yanzu yaya zakiyi wazai dauko miki kayanki a dakin"? Nuna shi tayi da Dan ya tsanta Alamar shi take nufi, Riqe hannun yayi yana murzawa kadan ,yace baki isa ba domin kuwa ni ba yaronki bane" Sai ta marairaice tamkar zatai kuka tace Dan Allah ka dauko min kaji" "Anqi din yafada yana lumshe mata ido tamkar na masu jin bacci, Sauri dauke kanta tayi ganin Abinda yake da idonsa ita kunya ma Abin ya bata, A jiyar zuciya ya sauke ya mike ya nufi hanyar fita daga dakin, Da sauri ta biyo bayansa ,sai ya waigo yana kallonta yace ba Ai ke na kikayi ba wai"Uhum zan duba dakin naki ne gami da dauko miki tufafi" Uhum Uhum! Nidai muje tare tafada tare da kama hannusa tariqe kam tana zare ido Sai ya Fashe da dariya yana nuna idonta da hannushi yana dariya yace dubi yadda kike wani zare mana waddan nan kwala kwalan idanuwan naki masu kama dana..... Wata harara ta tabka masa tana murguda masa baki Shine dalilin da yasa yakasa karasa Abinda yake bakinshi ,yayi shiru gami da kama hannunta suka fice daga dakin, Siyama na zaune A farlour tana kallo gami da daura kafa daya kan daya ,sai taunar cingam take qas qas ,lokacin Dan duna har ya sake ta shine tafito tana wannan iskancin ,ganin Ali da D'ija sun fito tare hannuwansu cikin na juna ,sai gabanta yafadi da suka hada ido tayi sauri ta gyara zamanta sosai gami da dai na tau nar cingam din da take yi, Domin wargi ma wuri shi kasamu Kallo daya yayi mata ya dauke kai yana ya mutse fuskarsa As'usel yayi hanyar dakin Di'ja hannusa cikin na D'ijan har ila yau, Da sauri Siyama ta Mike cikin iya duniyan ci da bariki ta karaso gurin tace Sannu D'ija taya jikin? Yaya Aliyu ya jikin nata? Shiru D'ija tayi bata Amsa ba tayi saurin ta kauda kan ta Ali ne ya Amsa yace da Sauqi Alhmdullh ,kana yafara bin ta da kallo tun daga sama har kasa, Wani Dan iskan garen wando ne a jikinta da da mammiyar riga duk rabin nonuwanta a waje cinyoyi a waje ,da'Alama bayan Dan dunan ya sauka Wanka tayi ,tayi wannan kwalliyar Ya ja tsaki ,yace wannan wace irin banzar shiga CE a jikinki? Iyi Shi yasa babu wuya kun hadu da jinni sabida tsabar fitar da tsarai ci a waje ,in Dan ni kika saka to kije ki cire domin bai ban sha'awa ba babu Abinda zaki nuna min A jikin ki Wanda ban sanshi ba sabida haka ko bacci ban yadda ki sa irin wadan nan kayan ba " Ki dinga sanya na mutumci Sun kuyar da kai tayi tana tabe baki bata yadda ya gani ba tace to zan kiyaye in sha Allah Gaba yayi ko ya tsaya sauraronta zugwi zugwi D'ija na bin shi A baya, Bin su tayi da wani mugun kallo tana kunshe dariyar mugunta Wanda yayi daidai da wai gowar D'ija ,karaff! Suka hada ido, ta yi mata wani Dan iskan kallo mai Alamar zakin kin yi dani, Dauke kan ta tayi kawai daga kan Siyaman tana Mamakin ta a zuxiyar ta Ja tayi ta tsaya a bakin kofar dakin taqi shiga ya waigo yana kallonta bayan ya bude dakin,Fuskarshi babu yabo babu fallasa yace bafa nasan shirme malama ki shi go ki dibi kayanki ko ni ba yaron ki bane" Make kafada tayi Alamar a,a tace Dan girman Allah yaya Ali ka dauko min wallahi Allah tsoro nake ji, Bai ce komai ba yaja ta hannura da qarfi suka Afka dakin ,tare tana turjewa ,yace babu Abinda zai same ki tso ra ta ki ka y..... Kafin ya qarasa maganar dake bakinshi yaji ta kurma Wani Uban ihu hade da qamqame shi qam!! Tana nuna kusurwar dakin na ta da hannuta, Bin in da take nunawa tayi da kallo yana so yaga Abinda ta kewa wannan ihun haka bai ga komai bai ,da Sauri ya waiwayo hade da kamata yana tofa mata Addu'oi A kan ta, idon ta a rumtse taqi budewa jikinta sai karkarwa yake yi Sai yaji yafara gazgata zan can ta ko magen ce ta shigo ta window din dakin tunda duk ya wanci ta gogin dakunansu suna Harabar wajan ,tabbas ita din ce Amma babu wata kafa da qadanqare zai shi go a gurin, *✍🏻,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*[MAMAN ABDUL WAHABU*~] ~*Mrs Ahamad gwadabe*~ ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~😘 *🅿209* Da kyar ya samu ya zaunar da ita gefan gado yana hirji cikin zuciyarsa kana ya nufi can wajan siff din dake girke a bangon dakin yana kokari fito mata da kayanta' Zabura tayi ta mike daga kan bed din tamkar wacce a ka tsikara tana waigen bayanta sai taji kamar saukar Numfashin mutum a gurin,tayi sauri ta dauke kanta daga gurin ,Da sauri ta je takama Ali ta baya ta rungume tana sakin Ajiyar zuciya ,gashi tana so tayi Addu'a ina bakinta yayi nauyi takasa furta ko A, Yana jinta a kwance a bayanshi bai ce mata komai ba yafito mata da wasu Riga da wando masu taushi Cotton ne hade da hularsu ya jiyo tare da ita yafara kokarin zare mata hijab din da niyar saka mata kayan, Sai tari qe hannunsa idon yana kwararar da ruwan hawaye ,cikin tausayawa kanta tace ya Ali mu fita daga dakin nan dan Allah wallahi tsoro a ke bani" Ta bashi tausayi sosai yace please *khadijatu* wai meye ne haka kin damu kanki naga ya miki babu komai a dakin kinji ko ki kwantar da hankalinki" Saka kayan ko in sa miki?" Yafada yana kallonta Girgiza kai tayi ta karbi kayan daga hannunsa ,tafara kokarin zare hijab din sai ta tuna babu komai ajikinta ,cikin dabara ta zira wandon ta kasan hijab tafara kicikicin saka rigar ita lallai bataso ya ga jiknta Wuce ta yayi kawai ya nufi toilet din domin dubawa, Da sauri tabi bayansa a haka tana tafe tana saka rigar duk a tsorace take Duke iya duban da zai yi yayi babu wata kafa da qadangare zai sami hanyar shigowa toilet din ya waigo ya kalleta ,ta kurawa gurin da taga kadangarun ido yace wane guri kikace kinga qadan garan? Gurin ta nuna masa da hannunta ,yace in banda Abinki ta'ina kadan gare zai shi go gurin har ya samu gurin zama guri duk tayal Ammane ,ke dai ki rage tsoro Dan Allah yafada gami da kama hannunta domin fita daga toilet din ,gabanta yana faduwa tabi bayanshi zugwizugwi, Suka fita daga dakin gaba daya ya sanye key ya rufe lallai sai yasa yaron Oga ya bin kice dakin tsaff domin hankalinsa yafi kwanciya da ita kanta D'ijan, Siyama na zaune kamar dazu yanzu tana sanye da wani material an masa dinki na rashin arziqi duk rabin qirjinta a waje kamar dazu ,kallo take yi kamar gaske Amma hankalinta yana can hanyar dakin D'ija tana dariyar mugunta tace yanzu ma kika fara gani yarinya Suna fitowa tayi sauri ta dauke kanta ta sunkuyar ,har suka karaso tsakiyar farlour suka zauna ,D'ija tamkar ta koma cikin Ali tana katararsa, Mi ko min romot din nan yafada yana mikawa Siyama hannunsa' Da sauri ta mike ta karasa kujerar da yake zaune ta mika masa jiki na rawa, Tana sane ta saka kafarta ta take wa D'ija "yansunta da karfi tayi sauri ta cire tamkar ba ita tayi ba. Kara D'ija tasa domin dama a tsorace take Sam bata kawo Siyama ce ta take mata kafa ba,takara kama dantsen Ali ta riqe tana zare ido Wani kallon banza Siyama tayi mata tana cije baki na mugunta, Da sauri ya jiyo yace ya *Ya Allah* Yace wai ke sai kin fasa min kunne na ne da I face ifacen ki kin San fa bana son hayaniya ko,yafada cikin rarrashi ji yake tamkar ya cire mata Abinda take ji a jikinta Ya kalli Siyama yana hade fuska yace gafara malama kinyi tsaye a kan mutane mtssss naga randa zakiyi hankali ke dai" Qi tayi sai ta tsuguna gaban D'ija ta kura Mata ido kamar gaske tace kanwata ya jikin? Sannu kinji yaya Ali Anya kuwa zazzabi ne kadai yake damunta naga sai ihu takeyi tamkar sabuwar Mahaukaciya kuma lafiya kalau na fita na barta ko D'ija tafada tana kallonta Tamkar ya gaggaura mata mari haka yaji cikin ransa wani bacin rai ya turnoko masa D'ijan tashi Siyama take jifa da wannan kalamar Lallai Siyama bata da Mutumchi wallahi sai yaji duk Dan tausaya mata da yakeyi yafice fitt daga zuciyarsa ,yayi mata wani kallon banza yace kin kauce daga gurin nan ko sai na sa6a miki ne ke da ita dai za'a samu sabuwar Mahaukaciya, Simi simi ta wuce tana kyalkyala dariya cikin ranta tace wallahi mudun ina raye babu ko babu zaman lafiya da juna duk inda zan shiga in fita sai na shiga domin ganin na farrawa tsakaninku. Saudiya Qur'an ya kamo cikin sa'a kuwa muryar shahararran Mahaddacin Alkur'anin nan na qasar saudia Abdurraham Sudais yana kwararo karatun sa cikin Suratul khafi , ko minti daya ba'a kara ba Siyama ta mike a zabure jin kanta yana wani mugun hautsina mata tayi hanyar dakinta tana hada hanya, Ali ya daka mata wata muguwar tsawa yace ina zakije kika tashi firgigit haka sabida an sanya karatun Al'kur'ani ko shashashar banza kawai, Ko tako uku Siyama bata yi ba da nufin komawa domin sama sama take jin Ali da Abinda yake cewa ta yanke jiki tafadi a gurin tamkar mai lalurar farfadiya haka take ta wani birgima kumfa ta cika mata bakinta taff!! *✍🏻,,,,,,,,,* Wani irin mamaki ne ya kama Ali ganin irin iskancin da Siyama takeyi a cewarsa ,sai kawai ya zuba mata ido yaga iya gudun ruwanta ,tabbas Siyama tafara zama mahaukaciya ya ke fada a zuciyarsa Ita ko D'ija ae bata San sanda ta buga tsalle ta haye jikin Ali ba tayi dare dare kan cinyarshi tana zare ido taki kallon in da Siyama take domin Abinda takeyi din yayi bala'in firgitata, Hararata yayi kadan yana tabe baki ciki zuciyarsa yace hakan baza tazo ta hau jikina ba sai dole Amma dubi yadda take faman da quma ta tun dazu, Yana sane ya Dan zame cinyarsa kadan D'ijan tayi taga taga zata fadi tayi Saurin riqe masa wuya da duk hannuwanta biyun tana marairaicewa bakinta sai motsi yake yi da qyar tace yaya Ali dubi fa irin Abinda Aunt Siyama takeyi tamkar mai Aljanu Dan Allah mubar gurin nan wallahi tsoro take bani" Shan kunu yayi yace babu inda zamu rabuda Mara mutumchi tagama iskancinta a nan gurin, Sai tafashe da kukan data ke makalewa tace bafa haka akeyi ba Yaya Ali dubah fa ni da bani da lafiya ka kula dani ita mafa hakkinta a wuyanka yake yanzu idan ta mutu a wannan yanayin kacewa Allah me ranar lahira? Fuskarshi ya cusa tsakanin wuyanta yana shaqar qamshin fatar ta tamkar ya lashi fatar haka yake ji,da qyar muryarshi ta fito yace to Alarama D'ijatu wa'azi kike yimin min ko ko Umarni kike bani? Uhum? Hankalinta ne yafara dawowa jikinta jin yadda yake goga mata fuskarshi a jikinta gemunshi sai tsikarinta ya keyi ,sai tafara kokarin sauka da ga jikinsa tana gyara baki ,tace ni na'isa in yi maka Wa'azi Abinda kasani ne nake kara tuna sar da kai shi, Bai ce mata komai ba ya mike ya durfafi inda Siyama ke kwance tagama birgimar da takeyi bacci ne ya kwasheta tamkar mattaciya baka ganin komai sai bugawar nunfashinta bakin ta duk wata farar kumfa ta bushe Yafi minti goma a tsugune a kan Siyama yana Nazarinta yarasa ma da'abinda zai misalta wannan Abinda tayi yanzu yasan dai tabbas A kwai Aljanu tunda Allah ya fadesu cikin Al'kur ani mai girma,Amma shi a iya saninsa da Siyama bata taba yin iska ba ko a labari yaji tunda duk rabin rayuwarta a gidansu tayi ,dole zai San hakan, Amma in sha Allahu gobe dole zai zaunar da ita ya tuhume ta sosai, Hannuwanshi biyu yasa ya kinkimeta yana kauda kai kwata kwata bayason shaqar qamshi qamshin da qarni qarni da yake fita a jikinta babu dadin ji ,yayi hanyar dakinta da ita ,da Sauri D'ija ta taso ta biyo bayanshi Dan baza ta iya zama ita kadai ba' Sai yau zata taba shiga dakin Siyama tunda take, *✍🏻,,,,,,,* A jeta yayi kan bed din ta ya joya da nufin barin dakin ,D'ija na tsaye bakin kofa kamar kace kyatt ta falla da guda, Hannuta ya kama suka fita daga dakin gami da jawa Siyama kofa,kai tsaye dakinshi ya nufa, Suna shiga ya nufi toilet domin watsa ruwa yakeso yayi duk da cewar garin babu Alamar zafi duba da yadda damuna ta sauka yanzu haka ma hadari ne a garin Alamun ruwan sama daf yake da ya sauka iska sai kadawa takeyi. Wannan karon D'ija bata bishi ba zama tayi gefen gadon tana bin dakin da kallo, Ya waigo yana kanne mata ido daya yace zo ki cuda min baya na ko har kin bar jin tsoran ne? Shiru tayi masa tana gyara baki na sabo, Shima bai kara cewa komai ba ya shige toilet din a fili yace D'ijatu sarkin rigima kenan. Cikin sa'a taji tasamu nutsuwa sai tafara nanata *innalillahi* cikin zuciyarta, Idonshi a kanta lokacin da yafito domin yayi mamakin yadda ta zauna ita kadai ganin yadda take ta zabure zabure tun dazu Saurin kauda kan ta tayi ganin yadda yafito dagashi sai towul daure a qugunshi ya rataya wani a wuyanshi yana goge kanshi da jikinshi, Tabi bayanshi da kallo lokacin da ya nufi Can gurin Mirrow din shi, turare ya dauka yafara feffeshe jikinshi dashi ko mai bai shafa ba, cikin zuciyarta tace Dan jaraba dubi komai ba'a shafa ba ana saka turare kamar ce kai yaya Ali da feleqe yake wallahi, A kwan ko kallon mai din bai yi ba taga yabude siff din shi ya fito da wata Vest irin ta Unporm dinsu na soja da wandon ta 3Queater ya fara kokarin sawa duk yana lure da kallon da take masa ta qasan idonshi Sai tayi saurin dauke kanta domin baza ta iya kallonshi a yanayin da yake ciki ba, Sumarshi ya taje gami da sanya mata mai sosai tayi wani uban kyau,sannan ya joyo yana fuskantar D'ijan, Saurin dauke kanta tayi ganin ya nufo inda take zaune, Hayewa yayi kan bed din sosai yana satar kallonta ta kasan idonshi ,ya jawo laptop din shi ya bude cikin Nutsuwa, Shiru dakin na tsawon minti uku. Yayi gyaran Murya ba dago kai ba yace zo kiyi min labari mai dadi kinji, Kallonsa tayi sai taga hankalinshi na kan loptop din shi. Shiru tayi kan ta a qasa. Yace ko ba kyaji ne? Wane irin labari bayan naga Aiki kake yi tafada tana gyara baki Wanda ya zamar mata jiki. Yace e ae Aikin zai fi dadi idan ina jin muryarki, Kallonsa tayi cikin mamaki,shima ita yake kallo, yana mata wani tsaddan murmushi ,saurin sunkuyar da kanta tayi ganin yadda kwayar idonsa tayi haske tas Annuri sai sauka yake a fuskarsa ga wani kwarjini dayayi Wanda yayi mugun cika mata ido. *duk mutumin da zai lazamci fadar subahannallahi walhamdulillahi wala ila ha illalahu wallahu Akabar* tabbas badai mutum ba sai Allah domin duk sharrin mai sharri sai dai yagaji ya qyaleka ,to Ali ba,a tasbihi ya tsaya ba kadai kulum cikin zikiri yake dimun da'iman, Yace ok toum idan rowar muryar taki kike min je ki dauko Alkur'ani kiyi min karatu ko? Mikewa tayi ,yabi bayanta da kallo yana sakin a jiyar zuciya duk a takure yake tariga tagama daga masa hankali Rungumeshin da ta rinqa yi daurewa kawai yake yi ,Dole zai rage zaki komai rigimarta domin bazai zauna Abu na tsunkulinshi ba, Zama tayi gefen kakafun sa, Yace dawo nan ya nuna kosa dashi Hannuta riqe da Alkur'anin ta hau gadon sosai ,"yace bissimilh ke nake sauraro" Cikin Nutsuwa ta bude Al'kurani n tafara kwararo karatu cikin Suratun Yunu's Cikin Muryar ta mai dadin Sauraro, Sosai karatun yake shigar Ali muryarta ta kashe masa jiki ,sai kawai ya rufe loptop din yasa mata ido yana mamakin yanzu dama haka yarinyar take da tajwid lallai Allah yayi masa baiwa da samun kamilar mace *✍🏻,,,,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾NANA KHADIJA*🐾 🏵🎗🎗🏵🎗🏵 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*Mrs Ahamad gwadabe*~ ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~ *🅿2010* Karatun sai ya fara harde mata a baki sabida idanun da ya sanya mata ,zahirin gaskiya idanun shi suna bala'in kashe mata jiki gashi sai faman lumshesu yake, Shiru tayi ta dai na ,ya kurawa bakinta ido yace yaya kika dai na yi ? Tace" ka dauke idon ka daga kai na to" Murmushi yayi bai ce komai ba ya gyara kwanciya a bed din gami da joya mata baya ,yace cigaba to na daina kallonki A kuwa A nutse tacigaba da rero karatun ta mai dadin sauraro dama idansa yake Dan kashe mata jiki, A ta kaice dai sai da tayi wajan izu uku bacci ya fara mamayarta ,jin sautin karatun nata yayi qasa ne yasa ya joyo yana kallonta, Sai yaga idon ta yayi mici mici Alamar bacci ,ya mike zaune gami da karbar Alku'anin yaje ya aje ,kana ya kalli a gogon bangon dake manne a dakin ,shabiyu saura lallai dole taji bacci dama ga shi an tarashi, A. Nutse y kalleta tana kokarin sauka daga gadon,"yace ina zaki? Toilet zani tafada tana kokarin tafiya Hannunta ya riqe da nufin hanata tafiya, Yace"mai zakiyi"? Wanka tafada tana ya mutse fuska, Girgiza kai yayi "yace ai ke mai tsarki ce ko da yaushe wane irin Wanka yanzu zo ki kwanta idan Allah ya kaimu da Asubah kayi" Jim tayi tana jin yadda yake mutsika mata hannu Tayi dubarar kwacewa takasa, Tace"to zan wanke baki na ae ko"? Wani irin kallo yayi mata mai kamar harara yana Dan cizar lips dinshi yace"A kan me zaki wanke bakinki bayan baki bani na sha ba qarin baiwa ma yau nasan zaiyi dadi sakamakon karatun Alkurani maigirma" Sun kuyar da kai tayi da sauri tana mamakin karfin halin shi, Ga wata bala'in kunyarsa data rufe ta lokaci guda jikinta ya mace, Jan yo ta yayi ta zube a cinyarshi ya sanya duk hannuwanshi ya rungumeta qam yana sauke ajiyar zuciya, Kwanciya yayi rigingine da'ita ta kwanta kan ruwan cikinsa,yafara laluben Abinda yake mutukar so a Rayuwarshi _ni kam nan nafice na barsu inai Asubah tagari Ali na D'ija_ *✍🏻✍🏻 Asubar fari Ali ya tashi a nata kiraye kirayen farko kafin sallahe a subah ya mike ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi ,ya daura Alwala ya fito ya saka sabuwar jallabiya fara kar da ita kamar ko da yashe ya Shimfida dadduman ya fara gabatarar da *Raka'atanil fajiri* yayi addu'oin sa, kana ya mike jin ana kokarin tada sallah ,ya kalli D'ija dake kwance cikin bargo bacci take sosai sai sauke a jiyar zuciya takeyi ,sosai yarinyar take bashi tausayi, yasan jiya qarfi kawai ya gwada mata Dan San kansa zuciyarshi taki hakura da ita mutukar tana kusa dashi bazai iya jurewa ba, Girgiza kai yayi ya fice daga dakin da nufin in da yadawo sallahr Asubah ya tasheta tayi Wanka gami da sallah Kafin ya fita ya tsaya kofa Siyama ya kwankwasa mata shiru yafi minti biyar yana aikin buga kofar shiru bats bude ba yaja tsaki yayi gaba Abinshi, Ita ko D'ija tun fitar Ali daga dakin ta farka tana ta yunkurin tashi zaune takasa sakamakon jin yadda a ka wani daddadanne ta hatta Dan ya tsanta ya qi motsi gashi dai idonta biyu babu Abunda bata gani na daki dai dai da joyawar da fankar dake tsake a saman celling din dakin tana gani Amma takasa motsi Ga wani irin kauri da miyan bakinta yayi duk a sarqe yake bakin tamkar an daure Mata shi Gefen da gefen fuskarta hawaye ne ya fita, Sai tafara karanta Ayatul kursiyu cikin zuciyar ta *Bissimillahi lazi la ya dirru mas'mihi shai'un fil'arabi wala fi sama wati* Addu'ar tariqa nanatawa cikin zuciyarta hade da Ayatul kursiyu, Sai tafara jin wata iska guguwa daga wajen tagar dakin hatta labulayen dake kewaye da dakin sai suka fara kadawa suma ,duk tana kallo babu halin motsi, taci gaba da nana tawa cikin zuciyarta hawaye na fita Can tayi firgigit! Ta mike zaune a zabure bakin ta dauke da Kalmar *innalillahi wa'innalihi raji'un* Sai jikinta yafara rawa tafara bin dakin da kallo duk wannan bugawar da labulayen dakin suke yi bata gani ba haka nan wannan muguwar isakar da tariqa cin tafiyarta Sam babu ko Alamarta' Kafarta tana karkarkawa ta sakko daga kan bed din jikinta nannade da bargon da suka rufa dashi sabili da babu komai a jikinta ,taje ta yaye labulen window din dakin tana leqen waje wai ko zata ga ana iskar ,babu Alama iskar sai Alamu da gari ya nuna an danyi yayyafi cikin dare Da sauri ta saki labulen tayi hanyar fita daga dakin fuskarta Duk ruwan hawaye sun bushe bakinta dauke da Addu'on ne man tsari, Ta murda kofar taji a kulle gam ,Ali yasanya Dan mukkuli ya kulle dole sai ya dawo , Sai ta zube nan bakin kofar ta nannade jikinta guri guda gami da zubawa Window din dakin ido bakinta na motsi da Alama Addu'a take yi, Ko da suka fito daga massalacin Ali da Faruk basu tsaya wata doguwar hira ko wanne ya shige part din shi.. Ko da Ali yashi ga kaitsaye dakin Siyama ya nufa domin ganin halin da take ciki Wannan karon bugu biyu yayi ta bude masa jikinta sanye da kayan jiya idonta duk wata kwantsa koriya shar da'ita fuskarta duk ta tasa tamkar mai Dan yan jego. Saurin kauda fuskarsa yayi zuciyarshi tana hantsile ganin wannan kwantsar dake idonta wannan shi ya tabbatar masa da cewar batayi sallah ba har yanzu Ya mutse fuska yayi bai kalle ta ba yace kije kiyi sallah ki fito falo ina son magana dake kan in fita Aiki Allah ya shirye ki in zaki shiryu ,yafada gami da joyawa ya barta nan tsaye cikin mutuwar jiki, *✍🏻,,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *DEDIGATED TO: MY FAN'S* 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 Ya sanya Dan mukkuli ya bude dakin nasa ,da sauri ya tsaya jin yayi tuntube da Abu ya kai ganin shi gurin ,mai zai gani D'ija zaune ta kurawa guri guda ido hawaye ya na kwarara daga idonta ga jikinta sai faman rawa yake yi, Cikin rashin hayyace ya tsuguna kusa da ita gami da kama hannayenta ya riqe bakinshi na rawa yace"menene kuma "? Kalau fa nafita na barki mai yasa kike kuka a bakin kofa" Kallonsa tayi ba tafasa hawayen ba ta kura masa ido kurrr!! Kawai sai ta fashe da kuka ta fada kansa ta Rungume da dukkanin hannuwanta tana sheshsheqa gami da Ajiyar zuciya, Babu zato yaji ta a jikinshi nan yayi zaman "yan bori shima ya qamqameta yana sakin a jiyar zuciya tamkar ya taya kukan haka yake ji yarasa yadda zai yi da Al'amarinta wallahi yana Jin yadda zuciyarta take wani irin mugun bugu, Sai da ta Dan nutsu sautin kukan nata ya rage fita, Sannan yayi gyaran murya yana shafa bayanta hade da Dan bubbugawa Alamar rarrashi ,daidai kunnen ta ya saka Bakinta yana hura mata iskar bakinsa,kadan da kyar ,yace "kiyi hakuri ki fadamin menene kinji ko ki daina daga min hankalina bana son wannan koke koken da kike yi ,in dai Dan na kwanta dake ne kike kuka to bazan kara ba" Tausayi ya bata tana tausawa kanta tana tausaya masa sake riqe shi tayi ,sosai tace"babu komai Mafarki nayi irin Wanda ban taba yinshi ya bani tsoro wallahi" "Ok to maimakon kiyi Addu'a sai ki zauna bakin kofa kina koka Dan shirme ,yafada yana dago kanta da nufin kallon ta, su ka hada ido tayi sauri ta sunkuyar da kanta tana matse fuska, Yace" kinyi sallah ko Kuwa"girgiza kai tayi Alamar bata yi ba, Ran shi ya 6aci ,yace shirme kenan bakiyi Wanka kin tsarkake jikinki ba kinzo kin zauna kin 6arewa mutane baki kina kuka Mtssss,tashi ko yanzu ranki ya baci yafada rai a bace, Mi kewa tayi daga jikinta tana zubaro baki gaba gami da gyara bargon dake jikinta Wanda ya ke barazanar faduwa kasa tayi sauri ta riqe da kyau Amma ina sai rabin qirjinta yafito muraran ta dalilin haka ,tayi sauri ta rufe tana satar kallonsa , Tsaki yayi ya mike yana mamakinta ko me zata boye masa a jikinta Wanda bai San shi ba oho , Kai tsaye toilet din ta nufa ,har zata bude sai gabanta yafadi ta joyo tana kallonsa ,yana kokarin Ciro kayan Aiki dake saqale a hangar' ya waiwayo yana kallonta yace" menene kuma?" Gyara baki tafara kafin tayi magana cikin harhada kalmomi tace" kazo ka tsare min bakin kofa tsoro nake ji" Joyawa yayi ya cigaba da Abinda yakeyi bai ce mata komai ba, Sai tafara buga qafafu irin na yara tace"kaji fa Abinda nace ko" Wai gowa yayi a slow yana kallon Abinda ta ke yi ,dariya yasa kadan gami da girgiza kai ya joya ya cigabah da Abinda yake yi a karo na biyu, Yace "sai kibari idan kin hafi danki kya bashi Umarni ,Amma bani ba" Tsaff ya shirya ya waiwayo A karo na Uku yana daura Agogo ya nufi in da ta kalmansa suke aje,Abin mamaki tana nan a tsaye a jikin toliet din,kallon a gogo n hannunsa yayi karfe shida da minti biyu,batayi sallah ba wai mai yake damun yarinyar nan ne?ya ke tambayar kansa Fuska babu walwala ya kalleta yace wallahi ranki zai baci *Khadijatu* zamu bata dake bana son shirme da shiririta karki sake ki dauki sarar da ba taki ba ki dubi time fa shida na safe har ta gota bakiyi sallah" "Ita ma cikin Nutsuwa tace wallahi tsoro nakeji Dan giman Allah kazo ka tsaya min ko a nan ne nayi ,ni ban San yadda zanyi ba ma in kafita tafada tana matsar fuska, Bai ce komai ba ya mike bayan yagama daure takalmi ,ya durfafi in da take tsaye Yace shiga muje in yi miki wankan tunda haka kike so" Gabanta yafadi cikin inda inda tace"ae ba ca nayi bazan iya wankan ba cewa nayi ka tsaya min a nan "tafada tana nuna gurin Hannuta ya kama suka Afaka toilet din "yace sai kiyi kuma ni ba yaro bane da zaki rainawa hankali sarai na fahimci Abinda kike nufi" Bin shi da ido tayi tana mamakin qarfin halinshi tana tsaye taga ya hada ruwan zafi da na sanyi ya surka gami da ciro soso a ma'ajiyarsa ya ,aje ya zo inda take tsaye yana kokarin fincike bargon jikinta ,da sauri ta riqe bakinta yana rawa ,tagaza cewa komai, Fizga daya yayiwa bargon sai gashi a hannunshi ,D'ija tumbur a gaban Ali, Sai tayi sauri ta tsuguna ta kudindine jikinta guri guda tamkar tafashe da kuka, Ko kallonta bai yi ba yazo ya sungumeta a haka ya aza cikin ruwa yafara wanke ta babu Abinda ya dameshi Tariqa kaukauda da Fuska ita lallai baza ta kalleshi ba ranta a bace yake sai faman zunguro baki take gaba Yace "mudun baki dai na hararata ba gami da zubaro min wannan Abin Wallahi yanzu zanyi maganinki ae kin Sani ko" Fashewa tayi da kuka tana buga Ruwan da kafafunta Wanda ruwan sai tsalle yake yana tamfatsi duk yajiqa masa kayan Aiki,cikin kuka race"ae ni ba Abinda nace kayi min kenan ba ni zan iya wankana" Yace babu wani Malama Sam ba haka kike nufi ba ae nagoki,kuma tunda kika jiqamin kayan Aiki sai na dau fansa ae kin gane ko" Yafada yana daga mata girarashi guda,yacigaba da cewa Amma ba yanzu ba sai anjima daddare zan rama," Cire hannushi yayi daga cikin ruwan bayan yagamacu data ,ya ce kiyi wankan tsarki ki fito ki sameni kina zama da najasa a jiki ae dole ki dinga mugan mafarkai, yafada yana kokarin fita daga tolite din, *✍🏻,,,,,,, ,,,* Qeyarshi tabi da harara tana ya mutse fuska ita tarasa wane irin mutum ne Ali yanzun nan sai ya canja maka magana ita ga Abinda tace dashi yayi mata yazo yayi mata Wanka, Wani ruwan tasake hadawa mai tsabta sannan tafara Wanka kamar yadda Addini ya tanada. Yana fita daga toilet din kai inda kayansa na Aiki suke a saqele yakara nufa a karo na biyu cikin sauri ya cire na jikinshi sakamakon jike masa su da D'ija tayi garin sangar tarta ya canja wasu tsaff ,sannan ya fita daga dakin yana duba a gogon hannunsa. Siyama na zaune a falo a hakinmce tana Allah Allah Ali yafito ya fada mata maganar da yace zasuyi gefe guda kuma tana so ya fita itama tafita domin su tafi Ai watarwa da danduna aikinshi Dan jiya kwanatayi batansan inda kanta yake ba tana ta mafarkinshi har garin Allah ya waye. Kallo daya yayi mata ya dauke kai gami da yin hanyar kchin ,cikin Sassarfa,tayi sauri ta mike tabi bayansa ,yana shiga kchin din tashiga, tace"yaya Ali mai za'ayi maka naga ka shigo kchin? Tafada tana wani langwabe kai , Ban za yayi da ita yana kokarin kunna gas kokarinshi ya dafa ruwan tea ko Dan D'ija Shima kuma bazai fita bai duma ma cikinshi ba. Da sauri tazo ta karbi Ashanar hannusa tace"kabari in dafa maka kome ye Dan Allah bai dace mu barka ka shiga kchin ba" Kallonta yayi a dage yace sai yanzu kikasan da haka sarkin iyayi da kinibibi" Raurau tayi tamkar zatayi kuka tace" ba haka bane wallahi" Baice mata komai ba ya bita da ido har ta kunna gas din . Ta daura tukunya da ruwa a kai, Yace"mai zakiyi a nan " "Wai da indomee zan dafa maka" Mtsss dallah kauce kibani guri malama waye zai ciki miki indomee? Da sauri ta Matsa daga gurin ya sauke ya aza karamar botar da yake tafasa coffee nashi a kan gas din yayi hadin kayan kamar yadda ya saba ,yana tsaye ya tafasa ya joye a cup mai Dan zurfi ,ya kalleta yana ya mutse fuska yace"kina iya dafa duk abinda ranki yakeso,ya kama hanya barin kchin din Bayansa tabi zugwizgwi domin ta dokanta taji Abinda zai fada mata shiyasa ko yunwa bata ji duk da cewa yanzu gari yawaye, Zama yayi yana Dan motsa Ruwan Coffe din da karamin cokali domin ya dan huce yadda zai fi dadin sha, Ya kalleta tana zama kujerar dake kallon tashi ,idon ta a kansa kamar mayya. Tace ya Ali kace zamuyi magana ko? "Eh ae ina sane yafada yana kurbar Abinshi hankalinshi kwance, Ki manin minti uku yayi gyaran Murya ,yana kallonta yace" wato Siyama tunda muke sintirin zuwa gurin Dr dake baki taba tambayar meye Maqasudin Lalurarki ba ko sabida kwata kwata lafiyarki ba itace a gabanki ba sai shirme da shashanci ko? Yafada idonshi kurr a kanta fuskarshi cike da bacin rai gami da tuhuma. Sunkuyar da kai tayi cikin zargin kanta Yace"ba tambayar ki nakeyi ba"? Sai tafara karkarwar baki ,sabida rashin Abincewa. Ok ga Dan iska yana magana ko kin bawa ban a jiyarshi ,ni san'nki ne wai ba tambayarki nake ba" yafada a fusace! "Wallahi yaya Ali ina so in tambayeka kullum sai in manta" tafada cikin inda inda, Girgiza kai yayi a karo na biyu yace"lafiyarki ita kike mantawa da'ita ko"? Shiru babu magana. Ok Allah yasawaqe miki ,yafada yana cigaba da kurbar Abinshi. Sai da ya mula tukkuna yaci gaba da cewa"Duk Abinda zan fada miki A matsayinki na musulma ina so kiyi tawakkali da Allah da manzon sa cewar haka ya tsara miki taki rayuwar silar wani Abu da kika qagarwa kanki,ya sauke a jiyar zuciya,sannan ya daura ,a kai ,duk iya bunkice babu Wanda ban sa Dr yayi miki shi ba Sanin kanki be Dr Hashim yayi fice a duniyar nan gurin sanin duk wata lalura da ta shafi "ya mata ,ko wace irin kasa zakije dole sunanansa ya fito a kan Aikinshi, A takaice dai Abinda nake so in fada miki shine dole za'ayi miki Aiki Za'a dauke miki mahaifa sakamakon ruwan da yake fita daga jikinta ,Wanda in ba dauke ta a kayi ba zata iya rube miki a ciki ,ta iya zama ajalinki domin kin Riga kin je kin sanya Abu mai mutukar qarfi mai dauke da qwayoyin cutar da suke haddasa ciwon Canser ,ya tabamiki mahaifa ,Babu ke babu haihuwa sai ki godewa Allah da Abun ya tsaya iya kacin nan" yakarashe maganar yana sauke ajiyar zuciya. Gabanta ne ya dunga dukan Uku Uku Uku jin Furucin Ali sai tafashe da wani Mahaukacin kuka ,Wanda ya sanadiyar Fitowar D'ija da mugun guda daga dakin Ali qirjinta daure da tawol iya cinya ,bayan ta idar da Sallah ne ta daurashi tana kokarin saka kayanta a tsorace take dama ko mai bata shafa ba,to bata idda saka rigar dake hannta ba taji ihun Siyama,Shine dalilin da yasa tafito da gudu tana zare ido tayi kan Ali, Yana ganin fitowarta da gudu tayo kansa yayi saurin aje cup din dake Hannunsa kan teble din gabanshi domin yasan Kansa zata yo ilai kuwa jikinshi ta fada a zabure take bin ilahirin farlour da kallo cikin gigita!! *✍🏻,,,,,,,,,,*