*NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MMN* *ABDUL WAHABU* *pege* *134* "Su Siyama kam suna fita suka ci karo da motar Aliyu dauke dasu 'D'ija a ciki ya na kokarin gyara parking shigowarsu kenan D'ija taqame a kujerar gaba 'Sai kace wata matarsa yayin da Fa'iza ke zaune a baya A haka sukayi tafiyar bbu mai kula kowa a cikin su ganin magariba ta gabato yasa lokacin dasu ka dawu daga inda suka je shida Faruk din bai tsaya ya sauriri wani Abu ba yace su tashi ya kaisu dan ko zama bai yi ba 'Amma hankalinshi yana kan dannig ganin wasu sabbin fulas"masu kyau da D'ija tayi Amfani dasu gurin Shirya masa Abinci n sosai gurin ya dauki hankalinsa dan har ya qagara yaje yaci irin Abinci Amma sai ya basar bai nuna mata yaji dadin Umarnin da yabata ta cika shi ba sai magana take masa nacewar ga Abinci tayi fa ko kallonta bai yiba balle ya kalli inda ta Ajiye Abincin ya dinga wani basarwa ganin haka ita ma yasa taja bakinta tayi shiru' dama sun qago su tafi gida dan haka yana cewa su tashi suka tashi da sauri ko wacce tana gyarawa "Wata kibiyar Kishi ce ta soki Siyama A qahon zuciyarta ganin D'ija a motar Ali A motarma A gidan gaba kusa da shi suna jin dumin juna " "Huci ta dinga fitarwa ta baki ta hanci tana ji kamar taje ta shaqo wuyan D'ija ta kasheta ta huta da bakin ciki domin haka zuciyarta take raya mata "Kallon Fuskar Aliyu n tayi ta ganta A murtuke kamar wanda bai ta6a dariya ba tunda Allah ya halliceshi 'ita ma D'ijan fuska babu yabo babu fallasa fuskartata hannuta riqe da wayarta tana latsawa "Rukyy ce ta ta6o Siyama tace Anya Siyama wannan yarinyar ba sai An mata da gaske ba kuwa "daganin ta idonta a wanke yake wallahi kuma tana da mugun wayo wallahi karkiso ma yadda tazama kishiyarki in ba haka ba sai dai kizama "yar kallo gidan Aliyu' kinga yadda sukayu bala'in dacewa da juna kuwa' ni gani nayi ma kamar suna kama da juna wallahi dandai yafita haske ne kawai "Bige hannun Rukyy din Siyama tayi ta durfafi gurin rai a mugun 6ace da sauri Rukyyn ta dawu da ita baya tace mai zakije kiyi banza kawai "Siyama n tace wallahi yadda nake jin bala'in haushin yarinyar can gami da wata muguwar tsanar ta jina ke zan iya rabata da duniya wallahi tafada A fusa ce tsaki Rukyy taja tace komai fa A hankali zamu bishi " ke kinfeye gaggawa wallahi "Kwata kwata Aliyu bai lura da suba "sai da ya fito daga motar ya lura dasu A tsaye suna kallonsu Shi Abi ma mamaki ya bashi yana mamakin mai tazo yi Anan wata zuciyar tace masa ta kawo qararka ne gurin Ummi nan da nan ya Amince da Abinda zuciyar tasa take fada masa Sabida haka kallo basu isheshi ba ya mayar da murfin mota ya rufe ' kana ya huce su da sassarfa cikin yanayin ta fiyarshi da zafin kamar bai san Allah yayi ruwan mutum a gurin ba" dan ko tsayawa ya saurari me da me "D'ija da Fa'iza ke yi cikin motarsa bai yi ba shidai tunda ya kawu su shikkenan "Kai tsaye Falon ya shiga bakinsa dauke da Sallam" "I ta ko D'ija lokacin data lura dasu Siyama A tsaye a gurin sai gabanta yayi wani irin faduwa ' ta dafe Kirji ta waiwayo tana kallon Fa'iza duk A cikin motar tace Fa'iza kinga su Aunt Siyama mai suka zoyi ne kardai gayawa Ummi tazo tayi "Fa'iza tace kema dai da wani Abu kin san Abinda ya kawu ta dama kenan dan Allah kar ki kulata duk Abinda zatayi miki kinji ko" daga kai kawai D'ija tayi tace sai kace wata irinta mahaukaciya 'bazan kula ta ba mudun bata zagi iyayena ba kamar yadda tasaba to nan kam Sai inda qarfi na ya tsaya" "Tare Suka fito ita da Fa'iza n Ko kallon Inuwarsu Siyaman ba suyi ba wa "yanda suke tsaye suna musu wani mugun kallo Da Sauri Rukyy taje ta sha gaban D'ija ta tare hanya tana yi mata wani dan iskan kallo " yayin da itama D'ijan take ma Rukky din irin nata kallon na ke kuma wacece A cikin mata "Rukyy n tace ke yarinya bari in ja miki kunne baki rijaya ba gurin wasan makaho bane sabida haka ina gargadinki da babbar murya cewar ki kiyayemu wallahi munfi garwashi zafi dq cutarwa Dan Uwarki da Ubanki meye tsakaninki da Aliyu mijin kawata Siyama iyi Rukyyn tafada tana nuna D'ijan da dan ya tsa kamar zata tsokane mata ido" "Dan kaucewa D'ijan tayi daga gaban Rukyy din jin tana fitar da wani irin wari da qarni A jikin ta " ta to she hanci kadan kana tasaki fuska kamar bata ji ciwon Abinda Rukyy din tace mata ba " "Tace ke kuma A suwa da zaki tambaye ni me yahadina da mijin kawarki kawar taki bata yimiki bayanin ko ni wacece ba A gurin mijinnata iyi to bara nafada miki "D'ijan tafada taci gaba da cewa ni jininshi ce "yanzu inda za'a tsaga jikina a tsaga nashi za a tarar da cewar jinina da nashi iri daya ne to kinji yadda dangatakata dashi take tafada tana kokarin Shigewa ta barsu a gurin da Sauri 'Siyama "dake tsaye tana Sauraransu tayi sauri ta kara tarar gaban D'ijan tana hararata tace ' ina so in gayamiki wata magana daya wallahi in ma son Aliyu kike to kinyi karya Aliyu na Siyama ne Siyama ta Aliyu ce nice nan na daukarwa kai na Alkawarin Duk macan data yi gigin shiga tsakanina da shi sai naga bayanta Ashe qaddarar tana kanki zaki mutu baki yi Aure ba dan sai na lalatami ki Rayuwa wallahi "Dariya D'ija ta fashe dashi sosai tana ma Siyama kallon baki da hankali tadade tana dariya hade da tafa hannuwanta " wanda hakan datayi yayi bala'in konawa su Siyama rai Da sauri Fa'iza tazo taja hannunta A fili tace ni wannan masifa Allah yayi mana maganinta dan Allah Aunt Siyama kuyi hakuri kuyi tafiyarku "Fizge hannuta tayi daga cikin Na Fa'iza ta dawu ta tsaya A gabansu Siyama n hade da ruqe gudu tana kallonsu dai dai da dai dai tace Humm masu miji manya" banso na tsaya ina yimiki Rashin kunya ba Aunt Siyama Amma ke kika jawo tunda hausawa nacewa duk babban da ya yadda da girmansa sai karamin ya dauka ko ya taka ya huce" "Yanzu ke baki ji kunya ba da kika ce wai ina son Yaya Aliyu ni mai zanyi da mijinki iyi tafada tana ta6e baki tace bari kiji kece kika damu dashi kece kika damu da inda ba'a damu dake ba Amma ni bana kalen so ko a soni ko a qini nasan ina da masoya da makiyya wallahi Mijinki sam bai burgeni balle in yaba ko in raya cewa ina jin sonsa a cikin rai na ko daya bana ji "To Ammafa ki sani kauna da so irin na "yan Uwantaka gami da haduwar jini yana nan daram dam babu wanda ya isa ya goge shi har illah masha a 'kwarai ina kaunar dan Uwana sosai ke baki isa ki hana ni ba to Amma fa ba'irin wanda kike zato ba sabida haka 'Aunt Siyama saranki a inuwa 'Mijikinki bai yimin ba bai burgeni balle in so shi Taci gaba da cewa yanzu ke sa Allah ya qaddara Aure A tsakanina da shi mijinnaki "to sai kiyi yaya kenan dan dai kin san baki isa ki hana Allah yin ikon shi ba Sabida haka kije kawai ki kashe wutar data ke gabanki a gurin yaya Aliyu n ki daina hangen wani Abu Ta karashe maganar tana jan hannu Fa'iza da tayi sakato tana sauraranta haka suka wuce suka bar su Siyama A tsaye sake da baki Har suka she cikin gida Siyama bata dawu daidai ba gwarama Rukyy tana cikin hayyacinta Ba kamar siyama n ba" da tund D'ija n tafara maganganun tasaki baki tana kallonta kamar wacce ta daurewa baki "Dafa kafadarta Rukyyn tayi tace sai ki shege ai mutafi tunda Sun shige Ai lallai tabbas wannan yainyar bata da kunya yanzu nadada tabtarwa Rukyym tace laillai dole Sai An tashi tsaye A kanta wallahi "A jiyar zuciya Siyama n ta sauke tana jin zuciyarta kamar zata yi bindiga ra faso kirjinta jin yadda take wani irin tafarfasa wani mugun daci bakinta yake yanzu ita wannan yarinyar tayiwa wannan tijarar lailai dole zata dau mummnar mataki A kanta tunda dama ba tun yau yarinyar take mata haka ba "Bin Rukyy n da kallo kawai take daga baya ta girgiza kai tabi bayan Rukyyn tana cewa ni nama rasa mai zance wallahi Rukkyn tace ke ko kike da Abincewa ' in kin zauna ta Aure miki miji ke kika jiyo domin dai in har kika sake wannan "yar iskar yarinyar ta Auri mijinki kashinki ya bushe karkarinki ki fita waje kibar matashi wallahi Rakyyn tafada yayin da take shiga motar "I ta Siyama motar ta bude ta zauna sosai Rukyyn taja suka fita daga gidan kana Siyama tasamu bakin magana tace yanzi baki da labarin wani Azababbabe malami ko boka wanda zamuje yayi mata kwaf daya kwai in huta nama fasa "Kasheta sai naga ta wulakanta A duniya sannan zan Aikatq barzahu wallahi Siyama n tafada tana fidda huci sai kace wata zakanya sabida bacin rai "Dariya Rukyyyn takece dashi tace ke kam kin gamu da bala'i so n wanda bai sonka Akwai tashin hankali ki hakura kawai da "gayannan" ki huta kizo kawai kici gaba da harka shi zai fimiki "Tsaki Siyaman tayi tace ana ga gabas kina ga yamma inai miki maganar yanda zan magance matsalata kina faman kawo min wata magana yadda nake jin Ali cikin rai na ko Uwar da ta haife shi Albar'ka wallahi dan wallahi tallahi ko mutuwa nayi sai na yiwa duk macan data Aure fatalwa in hanata zama dashi "Dariya Rukyy take tana can mota tace ki sha kuruminki "zamu je can'Nijar" A kwan wani sabon Malami shi qasa yake bugawa zamu je mu gwada mugani kinsan sun iya Aiki can "Siyaman tace gobe zamu in sha Allah dan bazanyi sanya ba yarinyar nan zata san ta ta6owa kanta bala'i "Rukyun tace babi damuwa gobe n sai muje Ai ' A haka suka je gida suna ta shirya yadda tafiyar tasu Nijar din zata kasan ce "To lokacin da Ali ya shiga gidan Ummi bata falon Sai Na'ima har ila yau a zaune tana kallo Sallama yayi gamo da shiga falon yana daga tsaye yake karema falon kallo kana ya karaso ya zauna cikin kujera idonshi kan Na'ima da sauri Na'ima take masa sannu da zuwa bayan ta Amsa sallamar da yayi fuska babu yabo babu fallasa ya Amsa yace ina Ummi ne ? "Tace yanzunan ta tashi daga nan kuwa tafada tana kokarin tashi da nufin taje ta kira masa Ummi n da katar da ita yayi da hannusa yace baqo ne ni da zaki ce zaki kiramin ita barshi kawai nasan yanzo zata shigo "Na'ima n tace Ai tana kchin dama yace e nasani Ai ya hararata kadan yace bani romot" din hannuki da sauri taje ta kai masa ' Canja tasha yayi daga wacce take kallo ya mayar" Sunna tv' yana sauraron marigayi Sherk malam jafar mahmud Adam " yana tambihi Akan yadda mu'ojizar *Annabia muhammadu take* yanayi yana kallon A gogonshi nafama wanda ke daure a hannunsa ganin lokacin sallar magariba ya kusa gefe kuma yana mamakin mai yahana su D'ija da Fa'iza shigowa gashi ya kusa minti goma da shigowa "A haka Ummi tafito ta same shi ' kallonsa tayi tana daure Fuska tace kai kuma yaushe ka shigo gidan ina Su 'Fa'iza n suke? "Fuskarshi a sake Yace yanzunnan na shigo Ummi na barsu a waje yanzu za shigo Tana zama cikin kujera tace 'baka ci karo dasu Siyama ba kokacin da zaka shigo? "Na gansu Ummi menene? Yafada hankalinshi kwance ya mai da hankalinshi kan Ummi n hararasa Ummin ta hauyi tace Au tambayata kake menene ko Ali? ""Yar dariya ya saki kadan yana sunkuyar da kansa kasa yace Ummi na kenan to Ai dole in tambaye ki fa yafada kamar wani yaro da salon shagwa6a *kuyi hakuri dani dan Allah mutara A gaba dani da ku INA ALFAHARI DAKU WALLAHI* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE CE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MMN* *ABDUL WAHABU* *IDAN KA GYARA TSAKANINKA DA UBANGIJI SHI KUMA ZAI GYARA TSAKANINKA DA BAYINSA*👌🏻 *pege* *133* "Rukyyn kam babu Abinda tace ma Ummin Amma cikin ranta tayi Alkawarin in kere yana yawo zabo na yawo dole watarana za a hadu sai ta nuna wa jameel cewar shi qaramin qwaro ne wallahi kamar shi zai dubi ta ya gaggaya mata magana san ransa take fadar haka cikin zuciyarta sabida haka Afili tace wa Ummi n babu komai Ai ya wuce sabida dama na fuskanci yaron marakunya ne " in ce ko ma yana shaye shaye " Rukyy n take tambayar Ummin "Wani iri Ummi taji cikin ranta na irin wannan cin fuska da Rukyyn tayi mata wai jameel yana shayeshaye Ai kamar mai shaye shaye ma tafita daban ' sabida haka tabude baki zatayi magana kenan "Na'ima ta rigata" "Tanawa Rukyy n wani banzan kallo kana tace ke malama ya fa isheki babu yadda za'ayi kizo har gida kina cimana fuska kinjo ko sabida haka ki iya bakinki wallahi in ba hakaba kuwa zamu kwashi "yan kallo dake wannan Ai iskanci ne 'tafada tana gyara zama sosai A kan kujerar gami da makawa Rukyy din harara "Wata dariya Rukky din tasa harda shewa hade da buga cinya kana ta bi Na'ima n da kallon tara saura kwata tace sannu mai dan Uwa tare masa zakiyi ne iyi ' kin san dai ni ba sa'ar yinki bace ki kalleni da kyau kikagani ni ba 'a kawo min rai ni yanzu sai in zage in zane ki kibar ganin A cikin gidanku kike "tafada cike da qarfin hali irin nata "Siyama kam sai faman ido take qiftawa Rukyyn tayi shiru ta dai na Abinda take yi Amma ko kallonta Rukyyn bata yi ba da Alama bata cikin hayyacin ta sabida wani lokacin haka take birkicewa A na zaune kalau sakamakon 'shaye shayen da take yi ya soma taba mata qwaqwalwa Amma wai ita ce ta ke tambayar cewa wani yana shaye shaye gwano bai jin warin jikinsa "Ummi kam taji dadin Abinda 'Na'ima n tayi mata shine dalilin da yasa ma tayi mata shiru bata hana ta ba "Na'ima n taciga da kallon Rukyy n A dage tace mai zankalla A jikin iyi da zaki ce in kalleki da kyau baki da wani Abu da zan kalla sabida baki zama cikakkiyar mutum ba "So kinga in tsaya kallonki ina batawa kaina lokaci ne " "Maganar duka kuwa da kike cewa zaki dake ni waye ya hanaki Ai gani A zaune mai ya hanaki dukan nawa banza kawai kar ki manta ni ina da "Soja" A hannu wallahi sai kin kwana a daure kika sake kika ta6a ko da dan ya tsana daya ne " "Ke baki ji kunya ba ma dq kike tambayar cewar wani na shaye shaye kin sandai duk inda mai shaye shaye yake yafita daban kamar ke din nan dai "Jiki na tsuma Rukyyn ta mike tayi kan 'Na'ima gadan gadan tun kafin Na'iman ta karasa maganar dake bakinta sabida dai Rukyyn ta tsani A ce tana shaye shaye gashi dai yin take Amma bata so A fada "Tana durawa 'Na'ima Ashar kan kace kwabo falon ya kaure da hayaniya " Da Sauri Siyama taje ta riqe Rukyy din cikin rada takecewa yaya zaki lalata mana shirinmu ne wai ke mai yasa baki da hakuri ne iyi "Ita ko Ummi Na'ima taja taje ta kaita daki ta kulle bata ce komai ba cikin zuciyarta dao taji dadin Abida tayiwa Rukyyn din ganin 'tsabar qarfin halinta yayi yawa tazo har gida ta dinga cin mutumcin mutane ko dame take taqa ma oho "Da wuwa falon tayi fuska babu yabo babu fallasa ta zauna tana kallonsu Asabe mai Aiki sai faman basu hakuri take ko sauraronta sunkiyi " "Sai da suka nutsu tukkuna Ummi n ta mayar da hankalinta kan Siyaman dan wannan karon ko Sauraran Rukyyn bata yi ba balle ta bata hakuri sabida taji zafin Abinda tace na wai jameel dinta dan shaye shaye ne "Ta kalli Siyama tace yanzu dai Abinda za'ayi ki tashi kutafi zuwa gobe komai zai daidaita ni da kaina zanzo na mayar dake gidan kinji ko kibawa momy n taki hakuri kice zanzo da kaina gidan naku ita kuma D'ija zata zo tasame ni da kanta zan sa ta tabaki hakuri shikkenan komai ya shige "Ta6e baki Siyama n tayi tace wannan dai ya shige 'sai magana ta biyu ' domin dai ita ce babban makasudi da qalubale na "Ummin tace tofa! Akwai sauran Abu kenan 'girgiza kai Siyaman tayi tace kwarai kuwa tana ya mutse fuska 'idonta tar" Akan Ummi n tace ' ina so kiyiwa Yaya Aliyu magana meye dalilin da yasa baya bani Hakkina na Aure mana baya kwanciya da'ni yau shekararmu Uku da Aure 'bai fi sau hudu ko biyar ba yabani hakkina wannan din ma sai danayi da gaske ni kam gaskiya nagaji Ai ba duste bace ni mutum ce mai rai ni kuma akan lokacina nake dole ina bukatar da Namiji " shikuma naga kwata kwata babu Abinda ya dame shi 'ta karashe maganar kirr" idonta A tsaye A kan Ummi din ko kunya babu "Cikin qanqanin lokaci Ummi ta fahimci inda maganar Siyaman ta dosa wata irin kunya ce ta lullube Ummin ta dade kanta A sunkye tana nazarin maganar Siyaman kana tana tunanin me zata ce mata "tabbas in hakane gaskiya tana da gaskiya kuma tayi hakuri da Ali n in dai gaskiya ne tabbas dole zata yiwa Ali fada sosai A kan hakan in kuma bashi da lafiya ne sai yayi wa mutane bayani Ai A nai marasa magani "Bata kalli Siyama n ba sabida Alkunya irin tata "tana kallon can wani gurin tace ma Siyaman wacce ke zaune ita ko ta zuba mata nata idon babu ko qiftawa 'tana jiran taji mai zata ce "Tace lallai kina da gaskiya in hakane Amma ki bar maganar kinji ko zan samu Alin in sha Allahu komai zai warware domin da ita Ummin ma rasa Abinda zata ce wa Siyaman tayi duba da yadda Siyaman tacire kunya take gayamata wannan Abu lallai dan zamani dole A barshi tafada cikin ranta "Girgiza jiki Siyama n tayi kana taciga ba dacewa hakuri kaman inayi sai dai kice in kara akan wanda nake yi Gaskiya in bai gyaraba zan ki qararashi gurin hukuma Asan yadda za'ayi domin dai Ai baifi karfin Alkali ba in yana taqamar shi S'oja ne ' "Ummin tace duk baza ta kaimu ga haka kamai ma hucewa ne nace miki zan masa magana ba shikkenan ba magana ta shige Ummin tafada tana mamakin Siyama n ganin Abinda take cewa Ali wanda tasan in da yana gurin da sai yace Ubanta sosai Amma ganin babu shi a gurin sai faman iskanci take san ranta "Mikewa Siyama n tayi tana gyara mayafi nta kana ta kalli Rukyy dake zaune tun dazu tana sauraron Duk Abida suke cewa " tana ta wani ya mutse fuska tace tashi mutafi ko mikewa Rukyy n tayi ita ma tana gyara nata mayafi n suka wuce ko sallama basu yiwa Ummin ba "I to Ummi ko kadan bataji haushin suba tafi jin haushin Aliyu da D'ija domin ita A ganinta duk sune suka jawo wannan tashin hankalin kai laifin ma kacokan tafi daurawa D'ija shi domin duk A ganinta ita ce ta jawo komai ma "Jin sun tafi yasa Na'ima dake cikin daki fitowa tazo ta zauna kusa da Ummi gami da kama hannayenta ta riqe cikin nata tana kallonta tace Ummi wallahi kar kiyadda da duk wannan karya da kare rayin da sukaa zo miki da ita ki tsaya kiyi binkice sosai da sosai "Hararata Ummin tayi tace kina nufin Aliyu bazai Aikata haka ba koko ita D'ijan A kayiwa karya A cikinsu iyi "Na'iman tace tabbas yaya Aliyu zaiyi fiye da haka Amma nasan da dalilinsa haka kawai bazai ce tatafi gida ba batare da tayi masa wani Abu ba kuma kin san halinsa D'ija bata isa tasa shi Abu ba kidufa ba maganar nan da kyau Ummi A kwai dai Abinda ya hadasu ita dashi Amma babu ruwan D'ija nasan halin Rashin kunyarta Amma bata yi maka sai ka ta6a ta yanzuma da tayi hankali Ai tarage ba sosai takeyi ba "Tsaki Ummin taja tace wannan sumu sumu kasau din yarinyar Ai babu Abinda bazata yiba ni nasan Siyama bazata yi mata qarya ba dole sai na dauki mataki A kanta sabida baza taje har gida ba tana kokarin ta kashe mata Aure ba "Kama baki Na'ima n tayi tace kin kasa fahimta ta Ummi wallahi bata dalilin D'ija bane Ali ya kori Siyama Akwai dai Abinda ya hadasu ni Ana nawa fahimtar ' tashi kibani guri malama bazan fahimceki ba din ke indai A kan wannan yarinyar ne ba kya son laifinta Dukkaninsu zasu zo so same ni ne Ummi n tafada tana mikewa daga gurin da nufi zuwa kchin "Girgiza kai kawai Na'ima tayi A fili tace Allah ya kyauta ita tarasa me yasa kwata kwata Ummi bata son laifin Siyama ba "sai kace wacce tayi mata Asiri 'Wanda Ita Na'ima n ce bata sani ba Amma tun shekaru Uku da suka shige Asiri yake jikin Ummi wanda S'iyaman tayi mata na daurin baki' bayan na gurim boka baouuje " wanda tayi mata na mallaka " wannan Asirin daurin bakin datayi wa Ummi n kuwa shine yake sa kwata kwata duk Abinda Siyama n zatayi Ummin bazata ta6a ganin laifinta ba koma bazata ta6a ganin Ai bunta ba sai dai sonta yai ta nunkuwa A ranta " "Daurin baki n da sai da ta fitar da makudan kudi 'wani malamin ta da Rukyyn taja ta sukaje har can "Nijar A kayishi da kashin Awaki'guda dubu daya da dari bakwai " kwance shi yana da wuya in ba wanda ya daure shi ba *wa'iya zubillahi Allah ka tsare mana imanimu Amin* *muje zuwa*💋 *MRS AHAMAD GWADABE CE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITEEN* *BY* *BINTA UMAR MMN* *ABDUL WAHABU* *pege* *135* "Kafin Ummi tayi magana su D'ija suka shigo cikin Falon ' kai tsaye D'ija hanyar dakinsu ta nufa tace fadin Ummi Sannu d gida "Ko kallonta Ummin bata yiba balle ta saran zata Amsa mata ' i ta ko Fa'ixa can kusa da Ummi taje ta zauna jikinta A sanyaye ganin yanayin Fuskar Ummin babu walwala "Tun kafin D'ija ta karasa dakinnasu Ummi tayi mata magana batare da ta kalleta ba tace D'ija zo nan "da Sauri D'ija ta waigo gabanta yana wani irin faduwa tace to Ummi zan shiga toliet ne yanzu zanzo" "Babu Abinda Ummin tace mata ganin lokacin Sallar magariba ne yasa taqyaleta tukkuna A idar da sallah ko menene ma sai A yi "Ali kam shima miqewa yayi yana kallon Ummi n yace bara naje masjid"batare data kalleshi ba tace Ada lafiya kana ita ma ta mike domin zuwa ta gabatar da tata Sallahr "To Suma Su Fa'iza n tashi suka yi da nufin zuwa yin Sallahr babu wanda yadawu Falon tsakaninsu bayan sun idar da Sallahr Sabida sun san Ummi n da Yaya Ali suna Falon 'A qa'ida in zasuyi magana basa zama A gurin Sai dai in Ummi ce tai kiransu "D'ija na zaune kan dadduma Har yanzu bata tashi ba daga kai bayan ta idar da Sallahr gabanta in banda Faduwa babu Abinda yake yi ta na tunanin kome Ummi n zata yi mata Sabida tana bala'in tsoron bacin ran Ummi din" "Sabida haka jikinta A sanyaye ta mike daga kan daddumar ta ajiye inda suke Ajiyewa jikinta da hijab'din da tayi Sallahr bata cire ba ta kama hanyar fita daga dakinnasu jiki A san yaye da ido su Na'ima n suka bita basu ce komai ba "Ali Ne kawai A zaune da wuwarshi kenan daga massallaci yana zaune har ila yau hankalishi A kan tv din da ya kunna yana cigaba da sauraran malam jafar " yaga Fitowar D'ija daga dakinnasu cikin 'hijab har qasa kasa dauke idonsa yayi daga kanta Sabida tayi masa kyau cikin Hijab din yanzu dama haka hijab ke mata kyau shine take yawo A gari tsirara A cewarsa domin dai da wannan shigar data yi gwara ya ganta tsirara yasan tsiraran ya ganta A kan yadda Rigar tafito mata da Ai nihin zatinta da kirarta wannan ne ya Tuna masa Hijaban da Suka Tsaya Shida Faruk" A wani babban sto Acikin motarsa ya barshi Sam ya manta ma bai bata ba lokacin da suka dawu ganin magariba tayi kuma dadin dadawa Shine zai mayar dasu gidan bawani ba shine dalilin da yasa bai damu sosai ba kamar lokacin da malam Haruna ya kawusu "Har ta karaso ta zauna Cikin kujera bai dauke idonsa A kanta ba har sai da D'ija n ta tsargu tadinga daddauke fuska tana ya mutseta cikin Ranta tace wananan kallon kurulla kuma har ina Ai ta faman kallon Mutum babu ji babu gani sai kace za'a cinye mutum tafada tana faman motsa baki As'usueal yana kallon duk Abinda take yi da Bakin ta yasan kunkunin dai data saba take masa bai ce komai ba kana kuma bai dauke idonsa daga kanta yayi gyaran murya kadan yana Sauke wata munafukar Ajiyar zuciya yace mai yafito dake 'nan Gurin' ?kallon shi tayi sai kuma tayi sauri ta dauke kanta domin baza ta iya hada ido dashi ba tana mamakin qarfin halinsa wai tambayarta yake mai yafito da ita batace komai ba sai da yakuma mai mai tawa sannan tace Ummi ce ta ce nazo 'Hakane fa yafada cikin ransa Sabida yaji lokacin da Ummi n tayi mata magana dazu baice komai ba yaciro key" din motarsa daga cikin Aljihu ya ce kar6i nan kin kallonsa tayi tadai ji yana ta kar6a Sai da yace ko bakiji bane malama Sannan ta waiwayo tana kallonsa tana ya mutse fuska 'key' din motarsa ne a hannunsa yake mikamata tace mai zanyi dashi to ? "Yana mata wani irin kallo wanda shi kadai ne yasan ma'anarsa yace bansani ba zaki kar6a kokuwa ' yafada yana wani lumshe ido dan sosai A wannan lokacin muryata take kashe masa jiki mussaman Ke6ancewar da sukayi daga shi sai ita "Mikeya tayi takara in da yake zaune ta dauke kai kana ta mika hannu da niyar karbar Key'din shi kuma yaki sakarmata ' yace maye A jikina da bazaki kalle ni ba tai masa banza yace ba magana nake miki ba "Dago Idonta tayi ta zuba masa su Cikin Shagwaba tace to Ni wai mai zanyi da 'Key' din motarka ne kace in zo in kar6a kuma kaqi bani Zan koma in je in zauna wallahi tafada cikin wata irin murya Cike da salon Shagwa6arta 'Sai da Ali ya kusa Sumewa A zaune wani Sanyi ya fara ziyartashi A jikinshi dama in dai Sha'awarshi zata tashi to Sanyi ne yake fara kamashi ko da ko lokacin zafi ne "Kasa yayi da Idonshi shi kanshi yasan in yado kai A halin da yake ciki ya san yarinyar zata yi saurin fahimtarshi dan A halin da A ke ciki yasan yanzu babu Abinda basu sani ba ita da Fa'iza n tunda suna matakin shekaru sha bakwai bakwai "Shiyasa wani lokacin baya son kusancisu dashi da ita nan da nan take sauya masa yanayin jikisa "Sabida haka kansa A kasa yake mata bayanin cikin Wata kasallaliyar murya yace kije motana Akwai hijabai zaki gansu A bayan mota n ki dauko naku ne ke da Fa'iza kar in kara ganinku da wannan Shigar ta dazu ko zakuyi ku dinga yinta cikin gida in kuma fita zakuyi ku dinga sanya hijab in ba hakaba duk Abinda kike taqama dashi kike gadara dashi gami da nunwa jama'a shi Nine maganinsa wallahi Yafada yana mikamata mukkulin 'har yanzu kansa A kasa "Karbar key' din tayi tana ya mutse Fuska cikin Ranta tace hijabai lallai ma wannan mutumin wasa ma kenan tana nufin duk inda zamu sai da hijab wallahi bazata sa6oba wai bindiga a ruwa sai kace wani mijinmu wannan ikon yayi yawa wallahi tafada tana wucewa daga gurin tayi hanyar fita daga falon' 'Tana matsawa daga kansa ya dago kansa ya bita da Ido har ta fice da ga Falon ' wata irin Ajiyar zuciya ya sauke ya koma ya gyara zama A cikin kujrar 'yana ya mutse fuska shi kadai yasan halin da ike ciki A lokaci n " Cikin Ransa yace narasa ko wace irin fitinanniya ce wallahi yarinyar nan ganin in dai zata kusance shi ko kaka ne sai ta sauya masa yana yi to ina ga kuma ya ta6a jikinta wannane kuma bai san yadda Allah zaiyi da shi ba yafada yana girgiza kai "A cikin wannan Halin Ummi ta sakko ta same shi Sosai ya daidaita yanayinsa domin baya son Ummi ta fuskaci halin da yake ciki yasanta da saurin fuskantarshi in yana da damuwa babu wani Alamun komai ya dago kai yana kallonta Sai dai idanuwanshi da suka yi dan ja kadan Yace Ummi barka da Saukkowa Yawwa Ummin tace tana zama Cikin kujera" " Ita ko D'ija tana tafe tana tunani me Yaya Ali yake Nufi da ike cewa tana raba ma mutane kuma in bata dai na ba shine maganin Abin lallai kam ita to mai zata raba ma mutane to mai take dashi dan har ga Allah bata gane mai yake Nufi ba haka ta shigo Falon hannuta rike da wata babbar leda tazo ta zauna kasa kusa da kafafun Ummin kana ta A jiye ledar kuda da Ita Ummin tace maye A cikin ledar ne daga ina kike naga kin dawu daga waje? 'Cikin ladabi D'ija n tace yaya Ali ne ya Ake ni motarsa hijabai ne A ciki yace ya Siya mana nida Fa'iza ' babu Abinda Ummim tace ' ta dauke idonta daga kan D'ijan ta mayar kan Ali dake zaune yana sauraronsu "Kafin tace komai Abbah yayi Sallamar cikin falon "bayanshi malam Haruna ne hannusa dauke da jakar' Abban ta ofis da sauran kayayayyakinsa "Amsa Sallamar Abban Ummi tayi gami da miqewa ta je ta kar6i jakar Abban da ke hannu mlm Haruna tana wa Abbah Sannu da zuwa ciki kulawa Amsa yaya shima cikin sakin Fuska kamar ko da yaushe Uwargina yaya fama da mu da yara? Tana murmushu tace Alhmdulih kana ta huce sama domin Ajiye masa jakar gami da hada masa ruwan wanka kamar yadda ta saba Sallamar mlm Haruna yayi Abbah n kana ya mai da hankalinshi kan Ali dake zaune yana masa barka da zuwa karasawa Falon Yayi yana Amsawa gami da bashi hannu suka gaisa Kamar ko da yaushe in sun hadu gyara zama Ali yayi cikin kujera yana kallon Abban wanda ya mayar da hankalinshi kan D'ija dake zaune tsuro yace Ai yanzu A zuciya ta nake cewa lokacin da wuwarka har ya dan huce Allah yasa lafiya dai Ali n yafada "Gyaran murya Abban yayi har yanzu hankalin shi na kan D'ija yace munyi baqi ne shine dalilin da yasa bamu tashi da wuri ba yau " kai yaya Aiki n naku dafatan dai komai lafiya lou Abban yafada "Lafiya Alhmdullih wallahi Abbah in ji Ali n Abban yace to masha Allahu yaya Siyama in ce ko dai lafiya domin yanzunnan muka rabu da mahaifinta Gaskiya yana jin dadin hadin Auran nan naku kullum muka hadu sai yayi min godiya a kan yadda kariqe masa "ya da mutum ci ya tabbatar da cewar ka Amsa sunanka na Aliyu haidar zakin fama Abban yafada cikin barkawanci yana dariya" "Shima Alin dariya yasa yace Ai duk mai irin sunanmu babu rago a cikin mu Abbah baiwace da mu ta mussaman "Yana dariya dai Abban yace ban da dai yabon kai Ali nasan dai duk mai irin sunan ku yana da zuciya da zafin rai shiyasa wani lokacin nake kara tunasar maka da cewa in ranka yabaci kar ka dinga yanke hukunci cikin bacin rai " haka ne Abbah in sha Allah zankiyaye nagode Allah ya qara girma yafada fuskarsa cike da walwala domin wani irin farinciki yake ji wanda bai san dalilin sa ba Abban yace Ameen Ameen kana ya daura idonsa kan D'ija dake masa barka da dawu wa yace nadawu lafiya Uwata yaya ne naganki baki da kuzari ne ina sauran "yan Uwannaki su ke ne? "Tace Sun shiga yin Sallah Abbah yace to masha Allah meye damuwarki iyi Uwata domin tunda na shigo nagane Akwai Abinda yake damunki duba da duk lokacin da nadawu kece kike fara tara ta da A lama ma yanzu bakinsan lokacin dana shigo gidan ba kina can kina tunanin lafiya ko Ali ne? "Girgiza kai D'ija n tayi tace lafiya lau Abbah babu Abinda yake damuna wallahi Abban yace kin tabbata ko e wallahi Abba to masha Allah Abba n yafada "Wani irin kallon Ali yake ma D'ija mai kama da harara yace yanzu tambayatta kake Abbah Abinda a kayi mata da girman ta da kome ' Abban yace kai kake ganin girmantq ni yarinyace a gurina har yanzu ya fada yana kokarin hucewa daga gurin "Yar dariya Ali yayi bai dauki maganar Abban da girma ba yace Ai kam ba haka kalar yara take ba babu Abinda Abban yace kawai ya huce sama yasan Ali n neman magana yake da D'ija n shiyasa ya rabu dasu "Wanka yayi kamar ko da yaushe suka fita masallaci domin gabatar da sallahr isha'i shida Ali yayin da Sauran mutane n gidan suka yi tasu a cikin gida kana kowa ya hallara a gaban dannig A na jiran Shigowar Abbah da Ali Jameel ma bai dade da shigowa ba "Kai tsaye dannig Abbah ya nufa domin ganin duk sun hallara yayi n da Ali yayi can Falo domin bai da niyar cin Abinci Ummi yau Allah Allah yake ya koma gida yaje yaga wane irin kalar Abinci D'ija tayi' "Daga can dannig din Ummi take kallon Ali n tace maye haka Yau baza'aci girkin nawa ba kuma? Yana shafa cikinsa yace Ummi na A koshe nake ba mu dade da dawuwa daga gidan hajiya yakombo ba ni da Faruk bayan munje wata gaisuwa muka tsaya muka dubata kinsan kwanaki tasha fama da rashin lafiya wallahi Faruk din bai sanar dani da wuri ba sai shakaran jiya kin san jikin girma to A can ta ci kamana ciki da irin girginsu na tsofaffi irin girgin Nene mu' "Ummi tace Ayya Allah sarki Ai tana shan fama da wannan ciwo n duk wanda Allah ya hada da irin ciwon nan na hawan jini gami da suga dole a tausaya masa Amma dai jikin da sauki ko A' masha Allahu jiki ya warware sosai dan da kanta tayi mana Abinci ma Ummi tace to Alhmdulilh Allah yakara Afuwa 'Ameen Ali yace ya koma ya kwanta cikin kujera yana duba wayarsa hankalinsa kwance bayan Ummi tagama hadawa Abba nashi Abincin barin gurin tayi domin daga zarar Ta dibarwa Abba nashi kowa yake diban nasa "Sabida haka can Falon Ta karasa ta nemi guri ta zauna tana Fuskantar Aliyu bata re da ta saki Fuska taci tashi zaune zamuyi magana dakai Tashi yayi ya zauna Sosai gami da rage volom din tv kadan ya tattara hankalinsa kacokan kan Ummi n duk da yasan dai ta tsuniyar gizo ba zata wuce ta koki ba ya sandai maganar Siyama ce ba wani Abu ba Sabida haka gyara Fuska yayi Sosai domin duk ya shirya wa Abin Wato Shi Siyama zata kawo qara sabida da isa shi da girmansa da komai bazai zartar da hukunci ba dan ta raina masa hankali zata kawo qararshi gurin Ummi wallahi ranta sai yayi mummunan baci fiye da na baya yake fadar haka cikin Ransa ' ita ko Ummi n Abinda ya sa take so suyi suyi sugama kar Abbah yaji sabida ta san duk kanwar ja ce zai iya goya wa Ali baya tunda duk kusan halinsu daya dashi "Tace kasan Abinda ka Ai kata basai na sake tunasar maka ba meye dalilin da yasa ka kori Siyama A gidan ka gami da dukanta tuntuni na hanaka dukan mutane tun ba yau ba wai har da sa D'ija ta mareta ka kyauta kenan hakan da kayi iyi? "Ko wane irin laifi tayi maka ba sai kazo kafada min ba in yaso in yanke hukunci da kai na Dan tsabar wulakancin naka da kasa ba Sai ka zane ta har da fasa mata jiki da waya haka suka shigo gidan tana kuka cikin fitar hayyaci wannan Ai mugunta ce ko dan kaga tana sonka ne "takarashe maganar Ranta A bace "Lallai yasan haka zata faru Sabida haka bai yi mamaki ba Dukan da yayi mata Sau biyu shine tazo tacewa Ummi ya fasa mata jiki babban Abin mamaki ma wai yasa D'ija ta mareta lallai ko A kwai lokacin da ko zai sa D'ijan ta mareta tunda marinta ke so "Cikin NutsuWa yayi gyaran murya Hankalinshi kwance yace Allah ya huci zuciyar Ummi na ki gafarce ni Hukuncin da na dauka A kan Siyama shene dai dai baya na nufin cewar naga ma zama da ita baneA'a ina so ne taje gida ta huta ta san yaya menene rayuwa Tunda ita har yanzu ta kasa yin hankali Abin mamaki da daure kai Ummi ba tun yau ba nake ma Siyama fadan ta daina kula "D'ija da girmanta Amma taqi ji to duk ba wannan ba ma Ni A tsarina Ummi babu macan da ta isa ta zagar min iyaye in zauna da ita wallahi bata re da na dauki mummunan mata ki A kanta ba wai Siyama ce da kanta take Fadin ta zagi 'baba lawan yana kwance A makwancinsa cin mutum ci babu irin wanda batai masa ba "Duk wanda ya zagi Baba lawan tamkar Abbah ya zagarmin domin duk daya ne A gurina Shine dalilin da yasa nace taje gida sai na nemeta tukkuna "Fuska Babu walwala Ummi n tace Lailai Ali ni kake gayawa hakan da kayi tsarinka ne ko " ? Taci gaba da cewa kai tazaga ne iyi ka binkici dalilin da yasa tazagi D'ijan koko dan ita "Yar Uwarka ce shine yasa kukai mata taron dangi kai Da D'ija n kasata ta mareta to bari kaji wallahi bada yawo na ba dole gobe banda yau Sabida dare yayi Amma da yau dinnan zakaje ka dawu da ita dakinta dai D'ija bata isa ta kashe mata Aure ba kaji na gaya maka Ummin tafada Cikin bacin rai " Abbah da ke karaso gurin bayan ya kammala da cin Abinci ya tsinci karashen maganar da Ummi din ta ke yace Subahannallahi 'wace irin magana nake ji 'Zainab Da Sauri Ummi ta wai waiya tana Kallon Abban domin ta bashi baya batasan sanda ya karaso gurun ba Ali ne dai yaga zuwanshi ' 'Shiru tayi bata ce komai ba Abban ya nemi kujera ya zauna idonshi kan Ummi din yace tambayarki nake fa Zainab naji kina wata Magana A kwai Abinda ya faru ne wanda zaki 6oye min ko? 'Cikin Sauri Ummi ta gyara zancan tace haba dai Abbah ni na isa ganin kana cin Abinci yasa ban yi maka ganar ba ina jira ka kammala tukkuna sai in yi ma bayani A tsana ke Girgiza kai kawai Abbah n yayi yace to ina jinki meye yafaru "Babu wata hanya hanya Ummi ta zayyanewa Abbah dukkanin Abindq ya faru yanda Siyama n tazo ta gaya mata "Babu Abinda ya canja A yanayin Abbah n ya kalli Aliyu yace Hakane ko Abinda kayi kenan ko A she dazu kabar ni ina ta 6a6atu ne kawai Sabida ka rai nani 'ko? "Sunkuyar da kai Ali yayi yana dan Sosa kunne da 'key din motarsa da D'ija ta A jemasa a kan kujera lokacin da ta dawu daga dauko hijabai yace Allah ya huci zuciyar Abbah "Abban yace zuciya ta ni kalau take bata zafi tunda ka zarta ma da kanka hukunci ni bani da tace wai Ai tunda ban isa ba Abban yafada yana gyara zama A kan kujerar hankali kwance Alin yace Habadai Abbah ku ko ka isa da mu wallahi kayi hakuri Abinda yarinyar tayi ne sambai dace ba zagi da cin mutumci iyaye wannan Dole in dauki mataki A kai "Abban yace kwarai banji dadin Abinda tayi ba domin kusan kullum muka hadu da mahaifinta yana yawon kawo korafi a kan halayyar yarinyar Amma Aure yasa ta dai na shi a ganinsa kenan lailai hakan da kayi kai ba ka kyauta ba To Amma tunda hakan ta faru sai A ki yaye gaba kaje kadawo da matarka kaji ko Abban yafada "Alin yace in sha Allahu Abba Ummi ko Cikin 6acin Rai take kallon Abban wanda ya mai da hankalinsa kan tv bbu Abinda ya dameshi tasan dama haka ce zata kasance Tace to Abbah Magana ta biyu koma naga baka bada Muhimmanci A kanta ba Wace magana kenan kina Haka zaka zubawa D'ija ido tana Abinda tagada ma babu daukar mataki iyi shikkenan ita ce fa taje Gidanta gashi tana Nema ta kashe mata Aure Dariya Abbah yasa kadan yace to guda nawa 'D'ija n take mai tasani A rayuwa da har zata kashewa wata Aure in ban da Abinki yafada yana kallon can kan dannig din hade da kiran D'ijan wacce suke zaune duk sunga cin Abinci kawai suna zaune suna hira jameel na basu labari ganin babu yadda za'ayi suje su zauna A falon tunda Sun san fada A kewa yaya Aliyu Kiran D'ijan Abbah yayi yace tazo cikin nutsuwa ta taso da ga gurun tazo ta zauna kusa da yaya Ali gefen kafafunshi "Shi kam Ali jin da yayi Abbah yace mai D'ija ta sani A rayuwa ya kara bashi karfin gwiwar yin magana yana kallon Ummi din yace Shine Ai Ummi D'ija bata isa ta sani in yi Abu ba guda nawa take "Hararsa Ummi n tayi tace ka rufe mana baki malam duk inda mace take ko da yarinyace tana tafe ne da nata salon kaidin kana Nufin baza ta iya Abinda kake zato ba da kake wani kare ta Abbah yace duk ya isa Abin bana tashin hankali bane komai ya huce kai Ali kadawo da Siyama wannan Shine magana ta karshe Wani irin zafi yaji a ransa lokacin da Ummi take cewa 'Dija tana tare da kaidi kaidi yana nufin sharri kenan yaushe Ummi da D'ija suka soma "yar haka shidai A saninsa da da Ummi tana mutukar son D'ija bata son laifin ta ko A fadi Ai bunta Sautari suna yara ita da Fa'iza zasu yi fada gashi dai D'ijan ce mara gaskiya Amma Ummi sai ta Rufe ido ta bata gaskiya ta bawa Fa'iza rashin gaskiya sai dai in A gabansa A kayi wataran dole D'ija n ta kar6i rashin gaskiya dan sai ya riketa Fa'iza ta rama dukan da tayi mata Sabida haka babu Abinda yace ma Ummi din yq bar Abin cikin ransa "Kallon D'ija din Abbah yayi cikin kulawa yace Uwata Wai hakane kin je har gidan yayanku kin mari matarsa ki gayamin gaskiya kin ji ko Abbah n yafada yana kallonta cike da tausayayinta cikin ransa" *MUJE ZUWA* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MMN* *ABDUL WAHABU* *pege* *138* Motarshi ya shege ya fita daga gidan ranshi na mishi zafi da irin rashin mutumcin da Siyama taxo ta yi shi tasa yayi Abinda bai niyya ba wallahi sai ya kulla mata ita duk a cikin zuciyarsa yake zancan shi kadai "Misalin tara shaura na dare ya shiga bracck din nasu parking yayi ya fito daga motar ya tsaya ya jingina jikin motar yana nazari gurin hannushi zube cikin Aljihunshi duk biyun " Yayin da ma'aikatan gurin sai fama gaidashi suke irin gaisuwarsu ta sojoji ' wani da suke kira 'Alhajiji ya karaso gurun yace yallabai ko da Abinda kake nema ne? Girgiza kai Ali n yayi yace babu komai Alhajiji yi tafiyarka kawai cikin sauri Alhjajin ya bar gurin "Shi ma Ali wucewa yay part dinshi har yanzu ranshi A 6ace yake ga uban kukan da D'ija tasha sai ta6ashi yake ya tsinewa Siyama ya kai sauna nawa cikin ransa domin dai duk ita ce ta jawo wa mutane hakan "Toliet ya shiga wanka n dai nasa nafama yayi ya fito daure da taeul A daure a jikinshi da wani qaramin a hannunsa yana goge jikinsa da shi Sama sama ya shafa mai" ya zira doguwar jallabiya irin ta larabawa kana ya fita da bedroom dinna sa Kai tsaye dannig din ya nufa domin ganin irin kalar Abinci n D'ija n zama yayi gami da bude kular farko wacce D'ija n ta sanya masa towon A ciki "Murmushi ya saki yana girgiza kai ganin mulmulan towo a cikin leda na Alkama sai turiri yake duk da a leda yake a nannade ' daya kular miyar ya bude wani kamshi ne ya daki hankinsa ganin wata lafiyaryiyar miyar kubewa taji Nama sosai hade da ga kamshin manshanu sai ta shi yake Laillai yarinyar nan waye ya fadamata ina son irin wannan kalar Abincinmu na gargajiya wata zuciyar ta cemasa ka matanta ne lokacin da kake zuwa gidan Nene tana yi maka kila anan ta sani batare da bata lokaci ba ya yadda da hakan A fili yace Allah yasa yadda Abincin nan yayi kyau a ido yayi dadi a baki yafada gami da fara zuba wa cikin wani flet dai da D'ija n duk ta aje masa hade da Abin zubawa Cikin nutsuwa ya zuba kana ' ya sanya hannunsa cikin Abinci gami da yin bissimillah kamar yadda ya saba ya faraci "Wai Wai fadama 6atawa yadda yaji tes din Abinci A bakinsa yayi masa dadi fiye da yadda yake tsammani sabida haka gyara zama yayi sosai ya maida hankali gurin cin Abinci n yana mamakin A ina yarinyar ta iya girki haka sak dandanon Abincin irin na Nene ne in bai karya ba sai yace na D'ijan ya dan fi wani Abun ta wabi 6angaran "Haka dai Ali ya zauna ya kwashi towonshi san ransa gefe kuma yana tunanin yadda za'ayi ya dinga samun Irin Abincin sa'i da lokaci domin ya gaji da daura wa Nafisan Faruk balle Umminsa da wani lokacin kafinta tabashi sai tayi masa mitar cewa ina matarshi yazo yawon cin Abinci kila tayi masa girki yaqi ci ne shiyasa wani lokacin ko yaje gidan da yunwarsa yake danneta domin kar Ummi ntace wani Abun ' Shi kam bazai iya cin Abincin Siyama ba ko za'a kasheshi domin wataran ya ta6a ci sai da ya Amayo shi duk da cewar cokali biyu ne domin wani irin karnin Nama ne da tayi Amfani da shi gurin girkin batare da ta silalashi ya dinga hawa kansa nan da nan yaji zuciyarsa na tashi bayan haka kuma ta zabgawa Abinci Attaru yaji ga uban mai kwal wai nan jalop din macoroni ce A lokacin ma ta matsama sa ne dole sai yaci lokaci shiyasa ya gwada ci dan kar tadameshi sai da ya amar yar dashi ya samu lfy " to tunda ranar yayiwa kansa Alkawarin bazai kara cin Abincinta ba "Yanzu shi tuninsa yaya za'ayi D'ija tazo ta dinga yi masa girki yake duk ranar da babu Aiki ya san hakan ma bazai yiwu ba lallai a kwai rigima Amma zai tuntubi Ummi n domin bazai coci kansa ba 'sabida wani sa'in in yaje gurin cin Abinci za'a kawo masa duk Abinda yake bukata Abin mamaki yana yin loma daya sai wani irin qamqame ya kamashi zuciyar sa ta hau tashi haka yake tashi ya bar Abincin a gurin bayan yaba su kudinsu *Wannan kenan* To 6angaran Siyama kam washe gari da wuri suka dau hanya ita da Rukyy domin a gidansu Rukyyn ta kwana babu Abinda momyn Rukky n tace musu ganin irin A subancin da suka yi basu tsaya bata lokaci ba Siyama taje ta fitar da kudi cikin Account din ta yadda zasu isa domin ta jirgi take so su tafi dan sufi zuwa da wuri su gama da wuri tunda sunyi waya da Ummi din A darab jiya take cemata ta zauna cikin Shiri Ali zaizo ya mayar da ita Farin ciki kamar ya kasheta a lokacin sabida haka Momyn ta tabugawa waya a daran tace komai ya warware gobe Alin da kanshi zaizo ya mayar da ita ' 'Budar bakin Momyn Siyama kuwa sai cewa tayi A haf A she da gaskiyar hajja hajjo 'malaminta bala'i ne yanzu yake aiki ya ci taci gaba da cewa Siyama n Ai ban dade da shigowa ba nima nafita duk dai a kan maganar naje har gida na samu hajy ladidi dake tsinanniya ce ita mara mutumci sai tace min ita bata da wani sabon malami babu in da zata karani na jaddada mata halin da ake ciki cewar Ali ne ya koroki gida dake tsinanniya ce ita "yar baqinciki sai cewa tayi Wai dama hakura kikayi dashi tunda baya haihuwa kifito ki samu miji kiyi wani Auran wai wani malamin ta yace mata bazai taba haihuwa ba dan haka mudaina wahalar da kanmu a kansa 'Ai in gaya miki kaca kaca muka yi da ita na fito daga gidan nata kai tsaye gidan hajja hajjo na durfafa cikin sa'a zata fita mukaran kaya mukaje gurin malaminta a take yayi min Aiki yace baza'a kwana ba zanji labarin komenki gidan Aliyu kuma shida kansa ne zaizo ya mayar dake wallahi zama na kenan kika bugo min waya laillai malamin nan ya iya aiki momyn tafada cikin farinciki tana sauke a jiyar zuciya *lailai Momy n Siyama kinyi Nisa dayawa Allah ya shiryeki in zaki shiryu* "I tama Siyama dariya ta kece dashi a lokacin tace Ai kam dai da Alama malamin yana da zafin hannu kinsan wannan daurin bakin da nayiwa Ummi n ai yananan yana tasiri a tare da ita baki ga yadda ta daga hankalinta ba lokacin dana je mata da zancan momyn tace lailaikuwa Ai dole bazamu yi sanya ba dukkansu daga Uwar har dan zamuyi maganinsu wallahi "Siyaman tace sosai kuwa dan gobe ma zamu tafi can Nijar din dai A kan "yar iskar yarinyar nan D'ija wallahi Domin a ci Ubanta tunda ita tana taqama da rashin kunya Dariya momyn takece dashi kamar wata ta6a66iya tace Hakan yana da kyau doughetr na duk Abinda kikasan zai lalatawa yarinyar quruciya kisa Ayi mata kar ki daga mata qafa kinji ko Siyama n tace haba Ashe bani bace Siyama "yar gidan 'yabi" ba " wannan karan ma Momyn dariya taka kyalkyalewa dashi tadade tana wata mahaukaciyar dariya duk a cikin wayar dai tace Dole kiyi "yata ina Alfahari dake "Siyaman na kokarin kashe wayar ta ke Amsawa momyn cikin farin ciki ta aje wayar tana zayyanewa Rukyy duk yadda sukayi da Momyn tata "Rukkyyn na kwance a lokacin Sama sama take jinta domin a lokacin a kam netwok take *Allah ya shiryemu ya shiryi zuri'armu baki daya Ameen* "Kar daya saura cikin ta latainin rana suka sauka a garin na Nijar ' batare da bata lokaci ba suka durfafi Unguwar da malamin yake wanda yadan fita daga cikin garin ya shiga kauye n sosai sabida haka sai da suka hau Abin hawa sannan" ban mareta ba wallahi Abban yace to tazo tace kin mareta ko dai kinyi mata wannan tsiwartaki ne Abban yafada Girgiza kai tayi tace Wallahi Abbah ita ce tafara tsokana ta tadinga zagina Duk a gaban Fa'iza ma komai ya faru Da sauri Ummi tace karki sako Fa'iza cikin wannan maganar tambayarki A kayi cewar ke mai kika yi mata domin dai Fa'ixa bata isa ta saki ta hanaki ba in dai halinki ne Ummi n tafada tana hararta qasa qasa "Kallon Ummi n tayi kuma Sai ta Mai da kan ta qasa ganin yadda Ummin take mata wani irin kallo kamar bata san daga in da take ba "Tace kiyi hakuri Ummi nasan dai na mayar mata da magana Amma ni ban mareta ba D'ija n tafada Sabida dama can ita tuntuni ba mutumce mai karya ba in tasan tayi Abu zata fada in ta san bata yi ba haka "Ai kam Ummi ta Fusata tana Kallon Ali tace kaji inda zance yake wato A gabanksa ta zazzagi matarka t kai ne kake daure mata gindi ko to bari kiji yannda kikaje har gida sai in kinje kin bata hakuri har gida kin ji Abinda na fada miki "Shashashar yarinya mara kunya mara tunani ta inda Ummi take shiga bata nan take fita Abbah sai magana yake mata takiyi n shiru Ali kam kallo kawai yake bin Ummi n dashi ganin kamar ma ba'a cikin hayyacinta take ba "Zuwa yanzu D'ija kuka take Sosai dan bazata iya daurewa ba wani irin mugun tukuki zuciyarta ta kemata Sosai take kuka tana share hawaye da gefen hijab din dake jikinta "Abban yana kallon Ummi da Fuska babu yabo babu fallasa yace mekenan hakan da kika yi Zainab kinsa yarinya kuka ko duba maraicinta bakiyi ba "A ina kikaje kika Aro wannan masifar domin dai ba halinki bace ita Siyama 'duk in da kike tsammaninta ta wuce nan "ba wai dan D'ija tawa bace a,a halin kowa nasa ni A kwai ciwo a zagar ma iyaye a gabanka Sabida haka dan D'ija tarama ni banga laifinta ba domin ita Siyaman ce ta yarda girmanta na tabbata D'ija baza ta zagi Siyaman ba kamar yadda ita Siyama n tazage ta Sai dai in tafada mata maganganu masu zafi ko ba haka Uwata Abban yafada yana kallon D'ijan wace har yanzu hawaye take sautin kukan na fita kadan kadan "Cikin kukan tace Hakane Abbah da dai ban rama ba na kyaleta to ganin bata fasaba yasa na kasa jurewa na rama Abban yace to karki kara kinji ko kuma kamar yadda Umminku tace kije kibata hakuri kije kin jiko "To Abba D'ija n tafada tana jin wani irin mugun bacin rai a zuciyarta "Ali kam wani irin radadi zuciyarsa take masa gami da zafi jin kukan Da D'ija take gami da fitar hawayenta zuciyarsa sai zafi take dole yarinyar tana bukatar mai rarrashinta yake fada a cikin zuciyarsa kar Abin yayi mata yawa gashi yarasa ta yadda zai yi su hada ido balle ya hanata kukan da idonsa tun da bashi take kalloba tana dai zaune ne a jikin kujerar da ike kai kafarshi ya dansa ya zunguri jikinta da sauri ta dago kai tana kallonsa gami da gyara zamanta domin tayi tunanin zai tashi daga kan kujerar ne da ido yai mata Alamu da tabar kukan data ke Sosai A lokacim jikinta ya mutu da irin yadda yake mata da idonsa tagano tausayinta a cikin kwayar idonsa Amma kwata kwata Fuskarsa bata nuna komai ba saurin kauda kai tayi tunda ta fahimci mai yake nufi dan haka kokarin tsayar da hawayen take Amma ina yaqi tsayawa ruwan hawayen tabar dai shashakar da take din "Shi kam Saurin dauke Fuska yayi daga kanta dan kar su Ummi su lura da wani Abin ya mayar kan Abbah dake ma Ummi maganar cewa Abar maganar komai ya shige kar a kara taso da ita Ummi n tace wannan magana kam tashige saura ta gaba kuma tafada tana kallon Abbah "Abbah yace to Akwai Saura kenan kikace magana ta huce to ina sauraronki kin dai riga kin zama rigimarmiya yanzu ko" Gyara Fuska Ummin tayi tana dan Murmushi kadan tace Abbah kenan babu rigima gaskiyace ai yace to naji ina sauraronki kallon D'ija tayi tace ke D'ija tashi ki koma cikin "yan Uwanki kin jiko " da sauri D'ija ta mike dama ta kagara ta bar gurin dan dai babu yadda zata yine kao tsaye dakinsu ta nufa ko kallon inda su Fa'iza suke zaune batai ba taje ta fada kan kujera ta fashe da wani irin kuka mai cin rai wai ita zata je har gida tabawa Siyama hakuri in ji Ummi zata je din in dai hakan zai farantawa Ummin din rai Amma duk randa Ummi n ta karacewa zata ai keso bazata je tunda abin ya zama haka balle taje wani Abin ya faru a ga laifinta kuka take sosai da sosai tana tunano Nene nta da bata son bacin ranta "Ali kam bai ji dadin Abinda Ummi tayiwa D'ija ba dan dai babu yadda ya iya da Ummi ne kawai Amma ya san har lokacin da D'ija ta bar gurin bata daina kukan ba jikinsa ya bashi hakan "Ummi tana kallon Abbah n tace kwanaki kake min zancen cewar rashin haihuwar Ali tana da munka Shekara Uku gashi yawanci duk wanda sukayi Aure tare sun haihu wasu ma yanzu shirin yin ta biyu suke ko faruk da yanzu yaranshi biyu Ni kaina nace ma Abin yana damu na to Amma mubar wa Allah ko lokacinsa ne baiba shine dalilin dayasa kake cemin haka mahaifinku yayi shima yajima bai sami haihuwaba sai da aka fitar da rai qila ko shi Ali yagada a lokacin nace maka mybe hakane din ko "Kwarai kuwa Abban yace yacigaba da cewa yanzu duk mai yajawo wannan maganar kuma Nuna Ali tayi da dan ya tsanta daya tace gashinan ka tambayeshi dalili n hakan kallon Ali n Abbah n yayi yana mamaki Ummin to mai zai tambayi Alin in banda Abinta Shima Ali n duhu ya shiga kawai dai yana sauraron Ummi ne "Yace ke din dai ke zaki sanar dani komai tunda ke kika fara maganar ba Ali ba sabida haka ina sauraronki "Hankalinta kwance tace gashinan dai A zaune ba karya a kai masa ba yau tsawon shekara uku da Aure bai fi sau hudu zuwa Uku ba ya yi Auratayyata da matarsa A hakan ma sai matartasa ta Nema dan in dan shine baya damu wa a yadda Siyaman tafa da tacigaba da cewa nasan kuma Siyama n bazata yi qarya ba tunda dama ba sonta yake ba sai ka tambaye ko bashi da lafiya ne koko tsabar wulakancinsa ne da yasa ba" "Wannan karon Ran Abbah Abace yake fiye da dazu Abinda Ali zai masa kenan A rayuwarshi yana da bala'in son yara sao gashi Allah bai bashi da yawa ba kasancewar kusan Abin a jininsu yake haihuwar raqoma suke inji hausawa yawanci maso irin wannan haihuwar sai kaga da girmansu basu bar haihu ba "Yace ka tabbatar da Abinda Ummin tace hakane ? Shi kam Ali Dariya yake cikin ransa Abin yana ta6ashi gami da bashi mamaki lailai Siyama bata da mutumci yanzu shi zata kawo kara akan baya kwanciya da ita kuma dan rashin mutumci iyayensa laillai kam zai koya matq hankali wallahi "Ganin Fuskr Abbah babo walwala yasa shima yadan gyara Fuska gami da kallon A gogo an hannusa As'useal yace wa Abbah Eh hakane Abbah n Tun kafin ya sauke maganar Abban ya tare shi yace to A kan wane dalili ne iyi ina so in sani ko haihuwace baka so koko kawai zalinci ne kake ma yarinyar mutane? "Hankalin shi kwance yake kallon Abbah n yace ko daya Abbah Siyama n ce dai bata da lafiya ina ji kwata kwata A lokacin Ali cire kunya yayi domin shiyasan Abinda ya shiryawa Siyama yafi ta iya sharri dan Uwarta bashida niyyar tona matq Asiri domin wannan abin sirri ne a tsakaninsu da ita daga su sai mahallincinsu "Da sauri Abban yace kamar yaya bata da lafiya ? Gyaran murya Ali n yayi yace bata dai da lafiya mybe ko sanyi ne yake damunta bana jin daidai ne in ina tarayya da ita ' ni nake shan wahala yafada babu Abinda ya sha masa kai "Shima Abba n babu komai A fuskarsa yace to basai ka kaita Asibiti ba a duba lafiyarta iyi sai ka zauna kawai kasa ido ai ba a haka in hakane dole kuje dukkaninku a duba lafiyarku ina gama zakuje can Asbitin dake jidda kasar saudiya suna da manyan likitoci sosai sai a dubata da kayau in banda shirme ana zama da larura ne Abban yayi ta fada domin ransa ya baci "Ita ko Ummo tun lokacin da Ali' ya soma bayanin taji bazata iya jura ba kanta ta sunkuyar kasa takasa daga kai ta kalli Abbah dashi da bayanin da yake balle Aliyu n tana kaka6in wannan rashin kunya data ido na Ali in hakane Siyaman da Ali wane bashi da kunya a cikinsu lailai zamani yanzi a gabanta Ali yake fayyace yadda yake jin Siyama duniya ina zaki damu"kasa daga kanta tayi tuni bakinta ya mutu tana data sanin maganar ma da tayi "Dariya ce take ta cin Ali a cikin ransa yace Ummi na kenan ita tafara maganar Amma dubi yadda take faman sunkuyar da kai hummm "Abban ya kalli in da Ummi take zaune yace ko ba haka ba Zainab Ai kinji dalilinsa Matarshi tashi ce bata da lafiya Sabida haka dole zai kaita a duba ta sosai shikkenan magana ta wuce ' 'Kanta A sunkye tace Ai shikkenan tunda ya fadamaka san ransa ka Amince da haka Allah ya bata lafiya Abban yace Ameen bai saurin Ummi n ba ya mike yace zan je nayi wani Aiki ne Asama ina da tarin Aiki yafada yana mikawa Ali hannu Shima Ali n mikewa yayi hannun Abban cikin nasa yace ni ma huce zanyi "Yafada yana kara duba a gogon hannusa a karo mara A dadi kana ya kalli Ummi dake zaune tana kallonsu sai kace wasu Abokai yace Ummi zan tafi gida ' dauke kai tayi domin har yanzu kunyar bata sake taba tace Allah y kiyaye hanya Ameen Ameen Ali n yace yana bin bayan Abbah Sama Abban ya haye Shikam Ali kai tsaye dakinsu Na'ima ya sa kai domin har yanzu zuciyarsa tana kan D'ija tana bashi cewar har yanzu batabar kukan da take ba" Sabida haka batare da tunanin komai ba ya kutsa kan Sa Dakin duk suna zaune suna kallonsa su Na'ima zuwa yanzu jameel ya bar gurin su kadai ne a gurin "Ilai kuwa tana kwance kan gado Ruf da ciki har yanxu tana kukan "taji Sautin Muryar yaya Ali Cikin yanayin maganarshi da wani sa'in take kashe mata jiki "Yace *KHADIJATU* Da sauri ta dago kai tana kallon baki kofar Yaya Ali ne din dai yana tsaye ya zuba mata idonsa babu kiftawa tashi tayi zaune tane hare hawaye da hijab din jikinta kanta a kasa Yace baki bar kukan ba ne har yanzu ? Shiro tayi bata ce komai ba 'umhum" magana nake fa yafada yana rage sautin muryarsa gashi har yanzu idonshi a kanta 'kalla bata ce masa ba tana mamakin shigowar da yayi dakinsu domin ba shigowa yake ba' Yace bazaki kalle ni bako Ok toum ki cire wannan hijab din dake jikinki ki samu sakewa ko ba haka ba "Ki kyale Siyama ni zanyi miki maganinta kinji ko 'kar kira kuka n nan bana so "Da sauri ta kalleshi jin cewar wai ba yason kukanta hakane din babu wani Abu da tagani a fuskarsa tananan dai yadda take Amma Abin mamaki murya da ike mata magana da ita kamar bata shi ba sabida yadda yake kwantar da ita "Yace Ranki zai 6aci in har baki bar kukan nan ba domin ko na tafi zuciya ta zata gaya min duk halin da kike ciki 'kin dai san ni basai an fada min Abu ba nake sani sabida haka ki dai na kar ki jawo wa kanki ciwon kai "Dr hashim zan kira har gida yazo yai miki Allura" "Har yanzu bata ce masa komai ba Amma taji dadi a cikin ranta dama mai rarrashinta take nema shi kuma kallon Fuskarta yayi sosai nan da nan ya fahinci cewar sakonshi ya isa 'ya san ya kashe mata jiki baza ta kara wani kukan ba sabida haka bai kuma cewa komai ba ya sakai ya fice daga dakin "Lokacin da ya fita daki n Ummo bata falon sai yaran yaji dadin hakan da sassarfa yafice daga falon " Su Na'ima kam suna ganin fitarshi dama shi suke jira tunda sunga lokacin da ya shiga daki sabida haka dakin nasu suka tashi suka shiga domin ganin a wane irin hali D'ijansu ta ke ciki *MUJE ZUWA* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY. WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL. WAHABU* *page* *140* "Gyaran murya malam din yayi dukkaninsu suka dago kai suka zuba masa ido lokaci guda sukai shiru daga irin surutun da suka kacame dashi suka mai da hankalinsu kansa "Kalon Siyama yayi gami da mika mata ruwan rubutu a Leda fara bayan ya wanke da wani irin ruwan magani da ke cikin wata jark a yalowa Irin ta mai. Wani ruwan magani me Wanda yake fitar da wani irin ,wari da hamami jar Karl duk gan sa kula tsabar datti a jikinta' "Yace idan kin koma gida kihada ruwan rubutun tare da wan an garin maganinn yafada lokacin da yake bankada kasan wani. Buzu dake shinmfide kusa dashi Duk yayi kura d dauka ya dantso wani magani da Dan yatsan shi biyu yasa a leda ya daure yacigaba,da cewa kihada guri guda kisha,kiyi Wanka. Wannan lakanin sunansa karya sammu bbu mahalokin d ya isa ya jefeki wallahi Duke irin jifan da zatayi Niki sai dai ya koma kanta SBD haka kikiyaye d kyau" Rikewa tayi hannu bibbyu tana ta zabga godiya cikin farin ciki yace yanzu zan baki wani magani shima mallakane duk lokacin d mijinki zai kusanceki sai ki lakaci kadan a Dan ya TSA ki manna a gabanki sosai zakisha mamaki. Sai Abu na gaba malam yafada gami da mikewa tsaye ya dauko daya daga cikin jakonkonnan dake rataye da kusa a Dakin. Ya zauna sosai ya hau fito da wasu daurikan magani iri iri kule a Leda daban daban yakwance kuli daya a nan ta Ciro Mata ganin yace kisami man kadanya ko man shanu ki kwaba dashi sai ki dinga yin yadda nace miki Colin saurin Siyama tasa hannu biyu ta karba tana ta zabga godiya har il a yau "Yace sai maganar wannan yarinyar da like magana a taimakamiki a kanta tqbbas dole ne ki tashi tsaye sosai da sosai domin wannan yarinyar kina ji kina gain zata fitar dake daga gidan domain taurarinta sunfi naki haske duk India kuka tsaya ke da ita dole naki sai sun dusashe "Cikin rawar baki Siyama tace malam ka taimakeni Dan girman Allah ka nakastamin yarinyarnan ko nawa kake bukatq zan biyaka nasan zakayi min Abinq nace tunda Aikinka ne "Rukyy tace kwarai kuwa Allah ya gafarta malam Dan Allah Ayi manager kokari "Gyaran Maurya yayi a karo name biyu yace Ku kwantar da hankalinku zan yi iya kokari na A kan lamarin yakara lalubar Jakar gami da dauko wani Abu a farar leda ya hau kwancewa Wani bushehsen dayan Nama ne a ciki ko naman wace dabbane oho Allah ne kadai masani. Ya bushe kamas kai dagani kasan tshon A jiyane Tare da wani Abu shiba gashin mutum ba shiba na dabba ba yace kin wannan busheshen nama hade da wan an gashin kiyi kokarin kisamu gashin gamma tar yarinyar in hakan bai yiba kisamu name kanta kihada kidaeke su guru guda kisama a Abinci ko lemoo in dai kikayi haka zaki malllaki ta sosai da sosai in hear taci shi sai Abinda kika CE cikin gidan ko ta shigo kece da mulukin gidan "Jiki na rawa Siyama ta sanya hannu biyu ta kar6a cikin far in Viki tace yaushe zanyi wasa da wannan Mlm in Sha Allah zanyi yadda kace malam tafada Rana tusa maganin cikin Jakarta karmar yadda,ta tusa sauran magungunan da Alla gafarta malam din ya bata gami da fiddo kudu cikin Jakarta a daurae a kyauree sabbi fil zasukai dubu Dari biyu ko kasa da haka. Ta zube gaban malam din tana ta godiya "Ganin irin Uban kudin data zube Masane yasa hau washe gantsonsa korayen hakura suka bayyana yaci gaba da kirkiro karya da gaskiya yace Duke yagani acikin duban da yayi na irin asirin da D'ija da Nene Duke tafka mata Dan haka dole ita ma sai ta tashi a tsaye domain rayuwarta suke naima "Jin haka yasa Siyama da Rukyy kara qaimi gurin zag in 'Nene da 'Dija tare da tsitsine musu Albarka. Siyama tace ni nafi karfinku mutsiyata A haka dai sukayi Sallama da malam din suna zage zage n da suke ba su FASA ba Suka dauko hanya domin da wow a gida sauna ganin bukatarsu ta biya MRS AHAMAD GWADABE👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MMN* *ABDUL WAHABU* *pege* *139* "Lokacin da Su Siyama suka isa unguwa da malamin yake ana tafam kiran Sallahr Azahar kenan ko wane musulmi yana kokarin yin sallah yayin da sukuma burunsu kawai su kai ga zauran malam din A daddafe suka karasa gidan malam din wani irin gidane mai dauke da gajerun kofofi ginin kasa yana da yalwar tskar gida da kuna birjiki ginin gidan na jar kasa ne ' sama sama suka gaisa da matam malamin kana suka durfafi zauran da malam din yake ciki cikin farin ciki ganin babu bako ko daya ganin dogon bainci da mutane soke zama babu kowa a kai a durkushe suka kotsa kai cikin dakin da malam din yake ciki domin wata irin kofa ce gajera wanda in baka lura da kyau ba kana iya komewa yana zaune kan wata katuwar tabarma jikinshi sanye da riga da wando da malin malin wato babbar riga kenan na farin yadi kanshi nannade da wani katon rawani wanda ya rin jayi kan nasa gefe n sa kuwa carbina be masu dubu duba a zube kusan guda biyar zuwa shida ga sunan tur mus gababshi kuwa wani katon faifai ne da yashi turmus a ciki yana wani Abu aciki shiba rubutu ba shiba zane ba yayin da bangon dakin suke jingine da wasu tafka tafkan Allona na karfe dana katako ' bangon dakin kuwa wasu irin manyan jakon konane a rataye da kusa Amsa musu sallamar yayi batare da yadago kai ba yacigaba da rubuce rubucensa a kan yashin Zama sukayi kan tabarmar cike da gajiya ga wani irin huci dake fita daga dakin da Sauri suka kai idonsu can wani gefe a cikin dakin garwashine jazir dashi a zube a kan yashin anyi wani Abu aciki shiba rubutu ba shiba zane ba da Alama Akan Aiki yake malam din "Dago kai yayi yana kallonsu fuskarsa ciki da murmushi yace sannu ku dazuwa kunzo kun tarar ina Kan Aiki aikin wata mata ne yanzu fitar ta kenan kuka shigo yafada yana koge rubutun da yayi a jikin yashin kana yace me ke tafe daku ne? "Gyara zama Rukyy din tayi tace Allah gafarta malam da fatan dai nun sameka lafiya yaya Aiki da fama da jama'a? Lafya Alhmdulilh malam din yace idonsa kan Siyama yana wani lasar baki gami da gyara hakoran da suka cika masa bakinsa shine dalilin da yasa ma ba kasafai yake bude baki yake magana ba sabida wasu irin hakora ne dashi fal a bakin sun gantsaro gaba gasu su ba yelow ba suba kore ba sabida tsabar dafewa da sukayi kimanin shekarunsa kuwa zasu kai a'ar ba'in zuwa hamsin' "Ruyyn taci gaba da cewa Allah gafarta malam wannan dai kawata ce da mukazo nan da ita shekaru biyu da suka shige wacce kayiwa daurin baki Akan sirikarta gaskiya munji dadin daurin bakin nan dan har yanzu yana aiki bai karye ba shine dalilin da yasa ma ta kara dawowa da wata bukartar ta ta akaro na biyu takarashe maganar tana sauke nummfashi "Wani murmurshi yayi yana mai da hakoran baki n kana idonsa kirr kan Siyama yace Ayyo Ai ban gane taba gaskiya yanzu tafi lokacin da kuka zo girma yafada yana lasar baki sai kace wani maye babu Abinda ya damesu suka sheke da dariya har malam din gami da cewa malam kenan" "Dauke idonsa yayi daga kan Siyama ya daura kan Rukyyn din yace kike maganar daurin baki Ai wannan daurin bakin babu wani mahalokin da ya isa ya karyashi in ba ni da nayi shiba sabida haka kudai na ma tada hankalinku a kan haka yacigaba da cewa yanzu a bunda za,ayi shine kunsan dai ni ba sai an gayamin Abu ba zan yi binkice ne yanzu yafada gami da jawo faifan dake gabansa ya hau wani Abu shi ba rubutu ba shiba zabe ba yana yi yana sharewa da hannusa sai da yayi kusan sau biyar zuwa shida kana ya dago kai yana kallon Siyama gami da gyaran murya yace wacece wata yarinya dogowa ita ba baqa ba ita ba fara ba tana da cikar fuska haka kana tana da kwarjini sosai da cika ido kishiyarku ce ita yafada idonsa kan Siyama" "Gyara zama Siyama tayi laillai babu tam tama mai wannan kamain D'ija ce sabida haka tace Ai wannan yarinyar da kafada ita ce wacce mukazo nan dominta All gafarta malam' ba kishiya ta bace ita kanwar dai mai gidance sun hada dangantaka "Kallonta yayi gami da kara kallon faifai dake gabansa wanda wannan rubutun yananan bai gogeshi ya dade idonsa kan faifai kana ya mayar kan Siyaman babu Alamun wasa a fuskarsa yace to babu shakka nan da lokaci kankani zata zama kishiyarki domin binkena yanunamin hakan kuma babu mahalokin da ya isa ya hana Afkuwar hakan ciki ko har da ni dake sabida tarin Rikicin da na hango a tattare da Auran babban Abin mamaki kuwa yadda taurarin yarinyar sukayi bala'in haduwa da mijinnaki babu mutumin da ya isa ya rabasu ke kanki in bakiyi da gaske ba kina iya ficewa kibar gidan duk dai Akan yarinyar A kwai Alkairai A cikin Abun Akwai rikici sosai in kika tsannata ma zaki iya mutuwa ayi babu ke domin akwai zazzafan rabo wanda nan bada jimawa ba zai Afko Akai "Wani irin kuka Siyama take kurmawa jikinta yana ta wani irin rawa kuka take sosai da sosai harda fyace su majina bakinta sai motsi yake tagaza furta koda kalma daya jin cewar D'ija zata Auri Alinta in D'ija ta Auri Ali ina zata sa kanta a rayuwa gashi ta gazgata maganar malamin sabida duk Abinda yafada sai ya faru binkicensa baya fada mssa karya a cewarsu ita kam tashiga uku a rayuwarta' "Dakyar Rukyy ta rarrashi Siyama tayi shiru ita jikinta yayi wani bala'in sanyi jin Abinda malam din yace tabbas hakan sai ta faru tunda yafada hakan Amma Ai akwai Abubuwan da zasuyi ko da anyi auran wallahi wanda zasu hanasu zaman lafiya take fada cikin ranta "Dakyar Siyama ta dago kai tana kallon malam da ido jazir tace yanzu Alla gafarta mene Abinyi nasan zakayi min kokari iya iyawarka ka taimakamin malam dai kana dogara ina do koda Anyi Auran karya kusance ka hanasu zaman lafiya ka sanya musu tsanar junansu sannan duk dan da zasu hai fa kahadashi da cuta tun aciki ya mutu kowa ya huta kayi min wannan Alfarmar malam tafada tana kara rushewa da wani sabon kukan "Shi ko malam tunda tafara kukan yake kallonta ko kiftawa babu yana jin wani tsan tsan sha,awanta cikin jikinshi ga wani farin ciki da ya lullubeshi jin irin kirarin da suke masa shi nida hali ma da zata a mince zai iya yimata komai in dai zata vashi kanta ko da sau daya ne sabida haka gyaran murya yayi kamar gaske yace duk zan duba bukatunki zan tai makami A kan hakan Yawwa Siyaman tace taciga ba da cewa ko nawa kake so wallahi zan baka mutukar zaka hana su jin dadin rayuwar ko da sunyi aurane Wani katon Allon karfe ya dauka A fili yace karki damu dama mu aikinmi taimakone a zuci ko cewa yayi ni bana bukatar komai sai ke in da zaki amince ' "Yace yaya Sunan yarinyan ne? Da sauri Siyaman tace *khadijatu* Amma A na cemata "D'ija ne ',yace to da sunan da ake kirantq take Amsawa dashi zamuyi amfani ' wani irin rubutu yake jikin Allon karfe n yana hadawa da sunan D'ija a jiki wanda duk kwafkwafin mutum bazai iya gane mai yake rubutawa ba sai da ya cika Allon taf kana yamiki ma Siyama Allon yace maza jeki daura shi ksn waccan wutar datsa ke ci yanzu ' jiki na rawa Siyama ta karbi Allon ta tafi ta je ta aza kan rushin wuta jazir dashi da sauri tabar gurin jin hucin wutan yanayi kamar ya kona ta taje ta zaauna tana fuskantar malam din ' Yace kinga yadda wutar can ke ci haka yarinyar zatai tai taji a jikinta zafi ko ta ina domin itama jifanki take duk dai akan shi mijinnaki Ai naga bakya tare dashi ma ko bahaka bane da sauri Siyaman tace hakane malam duk akanta ya koreni jiya dariya malam din yayi yace d ai saura kiris ma ya sakeki Allah ya kiyaye wani Asirin taje ta tafka mi sabida haka yanzu yanzu zan baki wani rubutu kije kiyi wanka da shi yanzu nake gaya miki yafada yana dauko wani tafkeken Allo na katako dake ajiye ya sanya Alkalami ya hau rubutu wanda shi kadai yasan me yake rubutawa "Siyama na kallon Rukyy tace ko da naji dama wannan munafukar tsohowar meye baza tayi ba Akan Ali mybe ma ita ke jan D'ija yawo jefe jefen toni nafi karfinsu in A tafe suke ni a can na kwana wallahi muzuba ni dasu ' Rukyyn tace ai kar kiraba daya biyu itace ma zata cewa Ali laillai sai ya Auri D'ijan "Da sauri Siyaman tace ita ce mana da wacece duk zanci Ubansu la'ada waje wallahi Wai suna nufin Nene fa huuumm Allah kashryemu Ameen *duk naji korafe korafenku ku kwantar da hankalinku babu Abinda zai samu D'ijanku sai Alkairi itake da nasara tunda ta rike Allah* *yau typinh yabani wahala sosai da sosai sai da nayi sau biyu yana gogewa bansan dalili ba savida haka kuyi hakuri da wanda kuka samu Nagode sosai* *MRS AHAMAD GWADABE* *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *141* "To sai kusan kimanin shadaya da rabi su Siyama suka dawu gida Sabida ko lokacin da suka fito daga gurin malamin Ana shirye shiryen yin sallahr magariba domin yamma tayi sosai Batare da bata lokaci ba a daran Siyama tayi Wanka da wannan rubutun kamar dai yadda yace mata Tana fitowa tadda Rukyy a zaune a gefen gado daga ita sai karamin wando da wata mitsitsiyar riga gabanta kuwa kwalabe ne birjik na kayan maye tana Sha gefe guda kuma tammana wannan kwayar 'roti' a kasan bakinta tana tsotsa babu abinda ya dameta "Tsaki Siyama tayi tana kallonta tace kedai sai kin kashe kanki da wannan mugum shaye sheyen naki wallahi a I ta,Abu babu ji bavu gain" "A huge Rukyy tadago kai tana kallonta tace dallah malama babu ruwanki kin San dadin da yake tartare da abinda na kesha ne baki San komai ba sabida haka kiyi mana shiru. Tafada cikin maye taciga da cewa in koma inga zakisha kema gashinan domin ke yakamata ma kisha sabida damuwar da kike ciki duk a buge Rukyy take wannan zancan sabida ta Dan tsinci kadan daga iron surutun da Siyaman take mata" "Karasowa gurin Rukyyn Siyama tayi ta dauki kwalba guda daya hade da ballar kwayar roci daya kamar dai yadda taga Rukyyn nayi 'kana tace yau dai sai naji abinda kike ji a cikin wannan Abin "Tana daga tsayan ta saka kwayar a baki tana tsotsa kana ta Bude kwalabar dake hannuta ta haushan Abinda ke ciki cikin kwanciyar hankali wani irin Abu ta dingaji a kwakwalwarta. Kan kace kwqbo ta shanye abinda ke cikin kwalbarbar tas Rigijib ta zauna gefen Rukyy tana lalubar wata kwalbar. A taikaice dai sai datashanye kwalba Uku duk cikin mayenta kana suka bingire a nan gurin basu San inda Kansu yake ba daga Rukyyy din har ita Ata kaice dai tunda ga ranan Siyama itama tafara shaye shaye haka suka kwanta bbu maganar Allah a tartare dasu "To bangaran Ummi kuwa safiya nayi tayiwa Ali waya a kan maganar yaje ya dauko Siyama da kansa ma'ana dai ya dawo da ita gidansa" "Yana tsaka da Shiryawa domin fita gurin Aiki wayar Ummi din ta same shi babu abinda ya nuna a game da muryarshi na bacin rai' illah kara kwantar da muryaryar da yayi yana gaida Ummin yacigaba da cewa Ummina kiyi hakuri Dan Allah yau muna da aiki sosai wallahi bani da lokaci n kaina zanyi mata waya cewar ta dawo na mayar da ita shikkenan ko duk yana wannan maganarr ne wayar a makale a kafadarsa yayinda yake cigaba da shiryawa cikin Han zari" "Daga can bangaran Ummi n tace hakan banzai yiwo ba nizanje da kaina in dawo da ita yafi mutumci " 'Ta6e baki Ali n yayi kadan yace 'is okay hakan yayi miki shikkenan ko? Ummi n tace shikkenan ai komai ya huce karka kara mai maita Abu makamancin haka kajiko Yace in Sha Allahu Ummina. Tana kokarin kashe wayar ne cikin sauri Alin ya dakatarda da ita" "Cikin marai raicewa yace Ummina kinga haka zan fita gurin Aiki banci komai ba gashi na makara Dana karaso na Karya an an ya karashe maganar cikin shagwaba" "Ummin tace duk kai ne mai laifi ai kace kai baza kaci abincin kowaba sai ka za6a yanxu me kakaso ai maka? "Gyaran muryayi kadan yayin da yake kulle kofar dakinsa ya shirya staf sai tafiya cikin ransa yace yawwa "A fili kuwa cewa yayi kisa ai min Abinci malam Haruna ya kawomin ofis Dan Allah kanji Ummina Ca zakayi nayi maka abinci kwai abincin waka keci ko na Asabe mai aiki bakaci yadda take dai da tsafta ta iya girki maidadi da gamsarwa kama data namu na gida har na wajanma duk ta iya kalar Wanda kakeso "Umum Ummina yafada kamar wani karamin yaro yace kisa dai daya daga cikin "yan matanki suyi min nafi yadda dasu. Yafada yana kokarin tada Mota" "Ummin tace yau kuma yaran dakake kiran kazamai ne su zasuyi maka abinci kaci? Yana dariya kadan yace Eh Ummi ai Dane yanzu naga sunayin tsabta kadan Daga can 6angaran dariya Ummi din tasa kadan tace "hadair kenan manya to zansa wancan marakunyar yarinyar tayi maka badan halinka ba domin dai duk tafi su saurann "yan Uwannata kwarewa tana Nufin 'D'ija Kenyan "Shima Ali ya fahimci D'ijan take nufi din dama haka yakeso yace ywwa Ummina godiya make Murmushi Ummi din tayi kdan tana masa Addu'a sannan takashe wayar cikin so da kaunar danta "Shima Aje wayar yayi gefe fuskarsa dauke da murmushi yace Ummi kenan dama nima haka nake so ai Yacigaba da yin serving dinsa cikin kwanciyar hankali har ya isa gurin Aiki *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *142* "Dakinsu Ummi ta karasa dake safiya ce basu fito ba tace INA 'Dija Fa'iza tace tana toilet yanzu ta shiga tafada bayan ta gai da Ummi din tace in ta fito kice tashiga khicin tayi wa yayanku Abinci mai kyau yanzu malam Haruna ya kai masa" "Abin mamaki yabawa Na'ima dake kwance kangado cikin bar go jin cewa wai D'ija tayiwa yaya Ali Abinci yaci ita dai iya saninta ko ruwa ne suka kawo masa baya Sha balle har ta kai ga yaci girkinsu Bude ido tayi tana gaida Ummin Ummin tace au da idonki biyu Ashe gyara kwanciya tayi tace e Ummi baccin baizo tukkuna da gaske yaya Ali ne zai ci girkin D'ija kuma shiyasa tayi masa Ummi ? Ummin natafiya tace aA nice nasata tayi masa bashi ba daga haka Ummin batakara cewa komai ba tafice daga dakin "Duk Dija na jinsu sai da tatabbatar Ummin tafita sannan ta fito domin har yanzu Ummin bata sakar mata fuska ba Tana fitowa Fa'iza take gayamata shiru tayi bata CE komai ba tana kokarin Neman guri ta kwanta "Na'ima tace bakiji Abinda akace bane D'ija kiyi kokari kiyi Abinda ya dace tunda Ummin ke takeso kiyi dadin Abinma ai kin kware kanwata kar kikaraya mana tafada tana dariya Ita ma D'ija dariyar tasa kawai Fa'iza tace qila yaci na jiyane da kikayi masa yayi masa dadi shine yanzu yakeso Na'IMA tace au jiya a'ina tayi masa girkin? A gidansq inji Fa'iza gyara kwanciya Na'ima tayi tace yanzu naji zance ya fito sai kitashi ai Aiki ya sameki" "Mikewa D'ija tayi tana kallon Na'ima tace to ya Na'ima Dan Allah me zan dafa masa? Wallahi bansani ba kije dai kiyi masa Abinci mai kyau Na'ima n tafada" "Ta6e baki Dijan tayi tafice daga dakin a ranta tace lallai ma wannan mutumin daba Ummi CE take masa Abincin ba sai yanxu rana tsaka yazo yace wani inyi masa Abinci da sanyin safiyar nan tafada lokacin data ke shiga kcin din Asabe da Ummi ne A tsaye sun kammala Aikin kayan kalaci Asabae na faman gyarq guri yayin da Ummi take har hada kayan kalacin domin Asabe taji dadin fita dasu "Tace Ummi mai zan dafa masa to? Wani kallo Ummin tayi mata tana kokarin fita daga kcin din tace kiyi masa duk Abinda ranki ya raya miki tafice daga kcin din Asabe mai aki tace Uwar dakina girki za,ayi ne? Eh wallahi D'ijan tafada bay an ta gaida Asaben tana karasawa kichin din sosai tace yaya Ali zanwa girki "Lailai barbar magana inji Asabe n tace to kifara da yimasa Abu mai ruwa Wanda zai duma ma cikinsa Kafin Abincin tunda safiya CE yanzu Asaben tafada 'E D'ijan tace dama Abinda nake tunani kenan Hakan yayi cewar Asabe kana tafita daga kcin din tabar D'ija a ciki tana nazarin me zatayi *lafiyyan kunun gyada ta shirya masa Wanda yaji kayan kamshi sosai ta zuba a fulas mai kyau Sannan tafara shirya miyyar Agushi wacce taji kayan miyi da waddataccan Naman rago da gyada batayi Amfani da Allayyahu ba sai miyar tayi kamar dage dage kamshi sai tashi yake Gefe guda kuma ta kwa6a filawa finkaso take so tayi masa Kafin ta kammala hada miyar har ya tashi sabida haka Aikinshi tafara yi cikin nutsuwa "Data kammala. Sai tayi tunanin yi masa farfesun kifi sabida haka cikin sauri taje ta Ciro kifi manya cikin frji tafara aikin cikin nutsuwa "Sai da ta kammala komai tahada kayan Abincin cikin wani kwando mai kyau tsab sannan tafice daga kcin din Duk suna zaune har Abbah Ana karyawa kamar ko da yaushe tazo zata shige tatsaya tana gaida Abban "Abban yace yanzu nake tambayarki Uwata sai Umminku tace kina kchin yafada bayan ya Amsa gaisuwar datayi masa Dariya tayi kadan tace e Abbah ai na kammala ma zanshi ga inyi Wanka sai in fito in karya Abbahn yace yayi kyau Uwata Allah yayi miki Albarka Ameen tace sannan ta mayar da idonta kan Ummi tace Ummi nagama sannuki Ummin tace ko kalon D'ijan bata yiba taci gaba da cin Abincinta Itama Dijan bata karacewa wani Abu ba tashige bedroom dinsu yanzu in da sabo tasaba da wannan halin ko in kula din da Ummi din take mata "To 6angaran Siyama kam gari na wayewa bata jira kmai ba tayiwa Ummi waya cewar tanajira meye labiri ne? Shine dalilin dayasa Ummi tayiwa Ali maganar Ummin tace takwantar da hankalinta yace ya mayar da ita SBD haka ita kanta zatazo ta mayar da ita Wani ihu tasa Wanda yatashi Rukyy daga baccin datake tana tsaki tace meye haka kin tashi mutane daga bacci Nan Siyaman take gaya mata yadda a kayi Gyara kwanciya tayi tace ba malam damayafada miki cewar baza'a kwanaba zakij zancan komanki ba Kwarai kuwa haka yace inji Siyaman tace lailai malamin nan karshene Ayyada baudaddan mutuminnan ya rikice wallahi na dauka ya gama zama dani Hannu Rukyyn tabata suka tafa tace shi din banza sai dai in ba'asa shi a Alon karfe ba Sheqewa da dariya sukayi cikin farinciki *Allah yasa mufi karfin zuciyoyinmu* *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL. WAHABU* *page* *143* "To sai da malam Haruna ya kai Abbah offece sannan da ya dawu Ummi tabashi Abinci Ali ya tafi kaiwa bai Sha wata wahalaba maso tsaron gurin suka barshi ya shiga kasancewar sun sanshi lokaci zuwa lokaci yana zuwa wani'sa'in "Wani Soja ne ya kar6i kwandon Abinci yacewa malam Haruna ya tafi kawai za'amika domin Oga Aiki yake A ciki shida baki ne A ciki "Godiya malam Haruna yayi ya kama hanya yatafi. Abinsa kimanin Awa guda tukkuna bakin suka fito daga offece din Ali n sannan yashiga shi kuma hannusa rike da kwandon Abincin Yana shiga ya hau kamewa tare da aje kwqndon gefe yana gaida Ali irin gaisuwarsu kana yace Oga kimanin Awa guda kenan da malam Haruna yazo yakawo wannan kayan Kallon kwandon Ali yayi ya maida hankalinshi kan wata takkada dake hannusa yana dubawa yace OK Ajiye katafi To yace ya'aje Kafin yafita ma sai da yayi wannan gaisuwar sannan Sai da yagama duba Abinda ke hannusa cikin nutsuwa sannan ya aje gefe domin wata irin yunwa CE take damunsa kasancewar yakwana biyu bai tsaya yaci Abinci yadda ya kamata ba "Wayarshi ya dauka yana laluben no din Faruk bugu daya kuwa tashiga daga can 6angaran Faruk din yace yaya Akai ne mutumina? Ali yace kafito muci Abinci gashi malam Haruna ya kawo faruk din yace ni A koshe nake fa wallahi "Tsaki Ali yayi kadan yace malam in zakafito kazo Dan Allah INA jiranka yanzu ya kashewarsa Dan ma kar Faruk din yakara wata magana "Shima Faruk din Aiki ne a gabanshi Amma sannin halin Alin ya mike domin yaje yaga wane irin girki ne da Alin hake wani masifa a kanshi Domin dai shi kam A koshe yake Nafisa shi ta cika masa ciki Tuni ya sauko daga kan kujerar da 'ike kai yana can kan wata shirgegiyar Sofa dake girke A Offece din gabanta wani wawakeken teble ne gefe kuwa wani qaramin friji ne cike da Ababedan Sha" "A zaune anan Faruk din ya sameshi yana danne da danne A wayarsa "Gani Faruk din yace kataso INA Aiki sai kace wani Ubana murmurshi Ali yasa kadan yace cika maka cikinka zanyi kafi jin dadin yin Aikin Wai wane irin Abince ne wannan Faruk din yafada Yace nima bansani ba gadai kayan Abincin can dauko mana Daukowa Faruk din yayi yana mamakin Ali wai zai aika sai da yazo tukkuna yace wallahi kara rai nani ni za,ka Aka ko Dan rainin hankali kawai kasan dai gaba nake dakai koba haka yarana biyu Ana shirin yimin ta Uku yafada yana zama gefen Alin yana kokarin fito da Abincin gami da bubbudewa 💛💜💜💜💛💛💛💜💜💛💛💛 Gyara Zama Alin yayi Sosai Fuska babu yabo babu Fallasa yace Au yau gorine ya tashi kenan E Faruk din yace hankalinshi na kan Funkason da yabude su6usu6u dashi gashi sai kamshi yake da sauri ya bude miyar jin har miyanshi ya tsinke shi da yace a koshe yake wani irin kamshin dadi ne ya budi yancinsu shi da Alin tun kafin su sanya Abincin Abakinsu Saurin kau da kai Ali yayi domin bayaso ya nuna zulamarshi daga baya in Faruk yasan girkin D'ija ne yasamu Abin fada da tsokana "Shi kam Faruk hannushi sai faman rawa yake yace mutumina a'aina A kasamu wannan dabgen wallahi naji dadinsa domin ina son irin wannan Abincin gashi dagani zaiyi tes domin hannun da yayi ya kware Nafisa kwata kwata bata son yin irin wannan girkin sai tace wai wahala "Yana daudauke kai gami da duba waya as'userl yace daga Ummina ne kasan tana ji dani kwarai kuwa Faruk din yace Ai ga alama nan nagani "Yafada yana zuba wa cikin flet yace bazan tsaya jiranka ba sai kagama Abinda kake sannan Dariya Ali yake Sosai ganin yadda Faruk din ya sa kusan biyar a plate ya miya yasa da Uban Nama gefe kuma ya debi kunu da Farfesun kifi n duk ya tasa a gabanshi yace kai da kace a koshe kake kuma INA zaka kai wannan Abincin ? Banza Faruk din yayi masa ya cigaba da cin kayansa shima Aje wayar yayi gefen teble din ya sanya hannu ciki hade da bissimillah yafara ciki domin tun daurewa kawai yake Amma miyanshi a tsinke yake kamshi yagama cika masa ciki Daukar cup din da Faruk yacika Kunun gyada a ciki yayi yasanya a bakinshi sai da ya shanyeshi tas duk da cewa yana da yawa domin jin wani gardi da dadi da kunun yayi masa Abakicikin ransa yace sakk irin na Nene wallahi lailai yarinyar nan yafada cikin ransa bai ta6a tunanin zata dafa Abu yaciba sai gashi yazage yana kwasar girki "Shine ya kawar da shiron nasu domin shi faruk ma ba'ajin kansa mutumin da ike cewa A koshe take Yace wai Dan Allah dagaske kake Nafisa takusa haihuwa? Girgiza kai faruk din yayi yace kwarai kuwa cikin ta wata hudu yanzu "Masha Allah Alin yace Allah yarabasu lafiya Ameen inji Faruk din yace kai katsaya wasa ko wai yamaganar Siyama ne yau zata dawo. alin yafada yana kokarin kauda maganar yace Ai ni in natashi bibyu bibyu zandinga yi lokaci kankani zan zo natadda kai domin ni kwayayen "yan biyu zan dinga dasawa Dariya Faruk din ya kece dashi yace lailai wannan girki yasaka santi dayawa A INA zaka dasa kwan "yan biyu bayan da bakinka kace Siyama juya CE tana maka asaran kwayayenka "Shima dariyar yake da ya tuno lokacin dasukayi wannan zancan da Faruk din dalili Faruk din ya takura masa kan maganar rashin haihuwarsa yana zargin ko baya kwanciya da Siyaman ne shine dalilin da yasa yace masa Ai Siyaman CE bata haihu wa tana masa Asaran kwansa""" 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 "Yace kwarai kuwa Ai Aure zanyi nan bada jimawaba kuma in natashi za6en mace jaruma zan dauko wacce zata iya daukata kabar maganar Siyama wannan Ai batada wani Amfani yafada hankalinshi kwance "Gyaran murya Faruk din yayi bayan ya kammala yana goge hannusa da tissue da murmurshi a fuskarsa yace A'ina zaka samu jarumar mace kasan dai su ba kwarya bane balle ka kwankasa Kaji kai kuma ba Neman mata kake ba balle ince "Ka hakura kawai kaje kane min D'ija INA ganin zaku Daje Domin dai duk kusan Halinku daya da 'Ita gashi kuna Dan kama da juna ina ganin ta wancan 6angaran ma'za'adace tunda duk kusan hallayarku tazo daya "Wani wawan duka Ali n yakaiwa Faruk din Fuska A murtuke yace malam saurara da wannan zancan naka Wannan yarinyar meta isa tayi Ana maka maganar manyan mata Sosai ka daina ma wannan maganar "Ta6e baki Faruk din yayi yace Kana bata bakinka ne kana kana karyata zuciyarka daga Abinda takeso ni tuntuni nagane cewar kanason yarinyar so bana wasa ba tun lokacin datayi Rashin lafiya nagane hakan Amma sai ka dinga karyatawa "Alin yace wannan Abinda zuciyarka take gayamaka ne Ammani babu wannan a raina a game da yarinyar Dan Allah mubar maganar yafada "Is OK Faruk din yace munbarta Amma duk lokacin dakazo min ni da maganar bazan saurarekaba kayyada ko yafada yana sakin dariya Eh Alin yace. Shima Fuskarsa da murmushi yace kasan wannan girkin ma dagama ci ma nata ne Da sauri Faruk din yace ita wa din ? "Cikin basarwa Alin yace D'ija Girgiza kai kawai Faruk din yayi gami da mikewa tsaye yana kokarin tafiya kana yacewa Alin lailai kana so kayiwa kanka sakiyar da babu ruwa wallahi gada kasamu kashiga a dama da kai kaqi ka tsaya girman kai ko wallahi zanwa Dr Hashim magana kawai yafito da karfinsa gurin yarinyar yasin dama ya dameni da zancan kwana biyu ganin wai in yayi maka maganar baka bashi fuska ni kuma sabida kai nake masa hanya hanya Amma babu damuwa zan masa magana tunda yana ganin zai iya da yarinyar shikkenan tunda kai bakaso Ni dai Na'ima na ta ishe ni Mikewa Alin yayi shima bayan yakammala yana kokarin zama kan kujearar Aikinsa hankalinsa kwancewa yake kallon Faruk din yace kayi mishi magana mana Ai ban hana ba ni mai iya daura Auran ne ma tunda kasan nine waliyyin Amarya Faruk din yace haka kace ko ? Yes'Of course Alin yafada yana juyi cikin kujera babi Abinda ya dameshi "OK Faruk din yace gami da Bude kofar Offece din yafice yana mamakin taurin kan Aliyu" Shima Alin dariya ya saki bayan yaga fitar Faruk din shi kadai yace Ai kam Dana ragargaza kan Hashim din da Alburishi wallahi mutukar yazo min da zancan banza A kan D'ija"""'" *muje zuwa* 💋 *zakuga sauyi bakamar yadda nasaba yi mukuba kuyi hakuri kucigaba da bina A haka* *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL. WAHABU* *yahaiyu ya kaiyyumu biramatika Astagisu Aslihli fi sha'ani kulluhu walataqilni ila nafsi dar'fatu aini* *page* *144* ''D'ija kam Wanka ta shiga Amma me tana fitowa daga toilet din wani irin zazzafi ya rufeta mai zafin gaske da qyar ta samu ta sanya kaya ko mai bata shafa ba ta kwanta kan bed"jikinta sai rawa yake karr karr sai datasa bargo biyu a kanta sannan taji dama dama "Shirun da yayi yawane yasa Fa'iza mikewa bayan ta kammala ta shiga bedroom din nasu domin tagame D'ija takeyi Cikin bargo ta tadda ita Abin mamaki tace lafiya kike kuwa Sis. ? Da kyar D'ija n tabude baki tace 'Fa'iza kaina ne yake ciwo wallahi kamar zai fado kasa gefe guda ga wani zafi danakeji a jikina Ayya sannu sis ko zazza6in kine zai tashi Amma kitashi ki karya sannan kisha magani in yaso sai ki koma ki kwanta ko? "A daddafe D'ijan ta mike zaune tace kawo min Dan Allah bazan iya fita falon ba "OK Fa'izan tace kana ta wuce domin dauko wa D'ijan Abinda zataci lokacin data koma falon Abbah ya fita sai Ummi da Na'ima a zaune tace Ummi D'ija babu lafiya mybe zazza6inta ne ya tashi Dan A kwance na tadda ita "Allah yasawaqe Abinda Ummi din tace kenann taci gaba da kallonta Na'ima tace yanzu nan fa tashiga ciki har zazzabi ya kamata Fa'izan tace eh mana kin San larura Ai Ummi tace bawani lalura tsabar kinibibi ne kawai nata "Na'iman da Fa'izan basu CE komai ba yayin da hadawa D'ija tea kana dibar mata farfesu sai soyyan dankali da kwai data hada mata dashi "Kadan Taci Amma ta shanye tae din tas tace Dan mikomin magani Dan Allah cikin dirowar nan A nan na'aje "Dauko mata Fa'izan tayi tana mata sannu kana tace kedai wannan zazzabin ya matsamiki wallahi 'Dakyar D'ijan tace wannan daban ne Fa'iza jikina nakeji kamar Ana hura wuta wallahi Sannu Allah ya sawaqe miki zuwa Anjima in bai sauka ba sai kiyi Amfani Dana Hausa Wanda Nene ta kawo miki ko? "Daga kai Dijan tayi tana Addu'ar Allah yasa bacci ya dauketa ko tasamu sassauci n data keji a jikinta 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Itama Fa'izan fita tayi Dan ganin kamar bacci yana so ya kama D'ija n "Wani irin mafarki tayi wai gata ita da yaya Ali da Siyama A gida daya tare da wasu yara wajan biyar sun kewayesu Abin mamaki yaran na kiranta da mama' Sai ga Siyama tafito daga wani daki hannuta riqe da wata shar6e6iyar wuqa tayo kanta gadan gadan zata lumamata kafin ta Ankara Daya daga cikin yaran babban cikinsu ya taso da sauri ya tare batare da bata lokaci ba ta wuqar ta sameshi A kafada jini yadinga fita a jikin yaron ita kuma tana tsaye hannuta rike da wuqar har'ila yau tana kokarin caka mata ita "Yayin da D'ijan take kokarin guduwa Siyaman na bin ta da wuqa suna zagaye falon sauran yaran sai kuka suke "Ba zato taga yaya Ali a gabanta ya dauke ta ya mayar bayansa yayi kan Siyama A haukace wacce take ta faman sheka dariya kamar mahauka ciya yana zuwa ya murde hannuta ya kwace wuqar kana ya hankadata waje tare da rufe kofar falon da qarfi Har ila yau Suna jiyo ihun Siyma gami da wata mahaukaciyar dariya data ke shekawa kamar a falon take Zuwa tayi taka hannunsa tana so tayi magana bakinta yayi nauyi sai nuni take masa da wannan yaron dake kwance a kasa Wanda Siyama ta cakawa wuka a qirji "Wani Ihu Alin ya kurma da ya fahimci Abinda D'ijan take nuna masa A guje yayi kan yaron tare da Ambaton sunansa Wannan da yayi dai dai da Farkarwata A figice tana hada wani Uban gumi tashi tayi zaune bakinta sai nanata Addu"a yake jawaye wani nabin wani domin bakaramin razanata mafarkin yayi ba "Tuna ni take mai yakaita gidan Ali mai taiwa Siyama take nema ta kasheta waye wannan yaron suwaye sauran yaran da har suke kiranta da mama" Kokarin tunu Sunan yaron take Wanda taji Ali ya Ambaci sunansa cikin qaraji Amma ta manta "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un shine Abinda D'ija take ta nanatawa tadade a kwance idonta biyu tana tunanin wannan mugun mafarkin datayi cikin mutuwar jiki ta mike jin anfara kiran sallahr Azahar gashi har yanzu jikinta nan inda yake sai dai kannata yayi sauki bakamar dazu ba " Alwala ta dauro bayan ta wanke bakinta da brush sannan tafito ta tada Sallah tana jin hayaniyarsu fa'iza A falo tasan yanzu zasu shigo dakin domin yin Sallah 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "To Siyama kam zuwa yanzu tagama shiri domin Ummi tace mata karfe hudu na yamma zatazo su tafi duk wani Abu da malam din yabata tayi Amfani dashi tuntuni tahada wannan maganin da man kadanya ta tusa a gabanta Wanda bata da tabbas din cewa Alin zai kusanceta cewar Rukkyn tayi duk Abinda zatayi in takama ma ita tanemi Alin ta qarfin tsiya tunda hakkinta take Nema kuma lallai sai da hakane sannan maganin zai yi tasiri domin sunsan duk wani Abu da malam din zai bayar mai kyau ne bayan haka ma sai da tasha kwayoyin mata na bature masu Santa Ni'ima Ai kwan kan kace kwabo ta soma tsiyaya tana jin wani yanayi a jikinta na buqatar da Namiji 'lokacin dataji ruwan dake fita ta kasanta yaki daina zuba sai ta shiga toliet domin dubawa "Abin mamaki tana tsogunawa wani irin Ruwa mai kamar jini ya dinga fita dalala da yauqi sosai Kore Kore jini jini yellow yellow" Gabanta ne ya fadi da sauri ta kuza Ruwan sanyi ta wanke Amma Still bai bar zuba ba Abin nan da nan ta mayar da wando ta fito gabanta na dukan Uku Uku Tasamu Rukyy A zaune tana daddana waya tafashe da kuka kamar wacce Uwarta ta mutu "A firgice Rukyy din tace lafiya dai wai meya yafaru ne mtsss taja wani Dan iskan tsaki kana tace sai kita wani kuka kamar yarinya da kinsan tadda kuka yake mayar dake dabakiyi ba "Na Shiga Uku Ni Siyama Rukyyy kinga irin ruwan da'ike fita a jikina kuwa mai yauqi har wani wari naji yanayi wallahi tafada cikin kuka harda fyace majina domin ita taga Abinda tagani Kafin Rukyyn tace komai Siyaman tatashi da sauri daga kan bed din jin wani Ruwa Ya Ambulo ya fito kamar wacce tasaki fitsari lokaci guda suka kalli gurin da ta tashi "Irin Abin dazu ne malala kan zanin gadon dama gashi mai kalar haske nan da nan Rukyy tamike tana zare ido ganin Abin yana nema ya tadda inda take zaune tana kallon Siyaman tace Ke meye wannan? 😯 *kaka kara kaka tsara*😁 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA. UMAR MM* *ABDUL WAHABU* 💞💞💞💞💞💞 *wannan shafin naki Aminiyar Arziqi Hajiya Hinda Kaduna na bakishi kiyi yadda kikeso dashi domin kaunarki a guna ta daban ce baki bazai iya fada ba Nagode Allah ya Albarkaci zuriyar ki tare da Al umar.musulimi baki daya* 💕💕💕💕💕💕 *Ana muguntare masoya na Acigaba da gashi suya sai ranar sallah*😂😂😜😜 *page* *145* "Nima bansani ba Siyama tafada tana hawaye hankalinta yayi bala'in tashi "Rukyy tace ta6 dijam Ai sai kije kisa wani Abu mai girma da zai tsane miki domin Audiga bazata iya daukar Abin nan ba sannan kizo muyi magana tafada tana zare ido cike da mamakin wannan Abin "Ita ko Siyama na tsaye cikin tashin hankali da rashin Abin yi gashi Abin har yanzu zuba yake sai bin cinyoyinta yake Da Sauri Rukyy ta rufe hancinta da hannunta jin wani bala'een qarni ya dake ta hannuta A hancinta tace wai baza ki gyara jikin bane wannan Abin ya dai na bata min daki " "Cikin bacin rai Siyama ta joya da nufin komawa toilet tare da bakin cikin irin wulaqancin da Rukyyn take mata yanzu "tabbas qarni take ita ma taji qarni wannan Abu da me yayi kama "Wanka tayi tafito gami da sanja kaya tasamu Abu cikin kayan Rukyy mai kamar katifa ta ninka tasaka a wandon ta sannan ta jiyo tana kalan Rukyy dake tsaye har yanzu hanci a toshe "Tace Abin qyama nazama kenan lailai baki da mutunchi Rukyy "Rukyn tace ke ta6 Ai dole kinji wari kuwa ko Dan Abin daga jikinki yake fita shiyasa bakyaji ke Cikin baqin ciki kamar zata fashe da kuka tace bana son iskanci da wulankaci Rukyy yanzu dai meye Abinyi tafada muryar ta na karkarwa "Kokarin Fita Rukyyn take daga dakin tace bazan iya zama a dakinnan ba ta6 wannan qarni sai kace na mace mai sabuwar haihuwa kai wallahi wannan ma ya wuce haka domin karnin jinin biki ba haka yake ba 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Wani bedroom din suka Shiga Zama sukayi tare Ganin yadda hankalin Siyaman yatashi yasa Rukyyn ta dafa kafadarta tace kikwantar da hankalinki mybe Ni'ima CE tayi miki yawa kila haka maganin yake yi idan zai wa mutum Aiki Aji karshenta yana wanko miki duk dattin dake jikinki ne Ajiyar zuciya Siyaman ta sauke hankalinta ya Dan kwanta domin ita har ta yadda da Abinda Rukyyn tace Tace hakane kuma Ammafa Rukky har yanzu Abin zuba yake wallahi sosai na tsorata sosai Rukyyn tace karkidamu zai daina ne daga zarar yagama Aiki a jikinki domin kinsan malam bazai baki Abinda zai cuceki ba" "Hakane Siyaman tace tana sakin Ajiyar zuciya A karo Mara Adadi sannan tace sai magana tabiyu yanzu A i na zansamu gashin hammatar D'ija ko Nakanta tunda kinsan dai bama shiri ni da ita So nake in fara gabatar da Aiki na nagaba *ta66 wannan da yayi nisa baya jin kira Allah ya shiryeki Siyama "D'ija kainuwa da shen Allah Kenan*😇 "Rukyy tace yanxu fa dole ki hada da Siyasa ki nuna kinyi nadama ki dinga janta a jiki nki tanan zaki samu biyan bukatarki "Zanyi kokarin hakan Ammafa yadda na tsani yarinyar nan haka na tsani mutuwata wallahi nice Ajalinta sai tasan da wacce takeyi Duk Abinda kikayi dai dai ne kawata inji Rukyy tabata hannu suka tafa suna kyalkyala dariya gefe guda kuma Rukyy tana tu'ajibin gami da mamakin irin wannan baqin Ruwa da'ike fita jikin Siyama Wanda kalarshi ma An kasa banbancewa " girgiza kai kawai take cikin zuciyarta tace lailai Siyama kin hadu da jamgwam domin ita tafi Siyama wayewa sosai ta fahimci kome ye Dan ba haka ruwan 'Ni'ima yake ba wannan ruwan Gloria ne kawai "Wayar Siyamn CE tayi kara dagawa tayi da sauri ganin Ummi CE daga dayan bangaran Ummi tace gani a gidanku momynki tace kina gidansu Rukyy ko inzo nan ne "Tana wani ya mutse fuska tace eh kizo kawai Ai duk daya ne nida Rukyyn " tafada batare da ta gaishe da Ummin ba "Cikin nutsuwa Ummin tace OK babu damuwa sai nazo din takashe wayar domin ita ma wani lokacin tana mamakin yadda takewa Siyama Abu sai kace wata Sa'arta. Mikewa tayi tana kallon momyn siyama dake cika tana batsewa Da sunan bacin rai tace to hjy yabi" zan tafi Akara hakuri kinsan yaranan sai hakuri "Tace hakuri kam munayi sai dai mudaura A kan Nada Amma gaskiya kijama danki kunne ya na zallintar "yata Ummi tace komai ya huce insha Allah haka bazata kara faruwa ba" "Karfe shida shaura Ali yayi parking din motarsa cikin harabar gidansu da sauri malam Haruna ya karaso gurin gami da karbar kayan Abincin dazu dake hannun Alin yana kokarin kulle mota "Yace Sannu Mlm Haruna da kokari "yawwa sannu Oga an dawu lafiya ya Aiki da fama da jama'a? "Alhmdulih malam Haruna yaya naku Aikin? "Alhmdullh wallahi "masha Allah Alin yace kana suka jera a tare I zuwa cikin gidan suna Dan taba hira fuskar malam Haruna tamkar Auduga sabida fara'a ganinshi tare da oga "Ummi CE kawai a zaune A falon sai Asabe dake Ai kace Ai kace Yayi sallama Da sauri Ummin tadago tana kallonsa baki a bude tana Amsa sallamar tace me kuma ya kawoka ga matarka can tundazu na gida tana jiranka Yana Sosa kunne da ki din hannushi ya karasa falon fuska babu yabo babu fallasa ya zauna cikin kujerar yace " Ummina nake son gani shiya sa " tsaki Ummi din taja tace "bafa nasan Neman magana Ali" Sakin Fuska yayi kadan yace "Allah da gaske nake Ummi " Kafin Ummi tayi magana Su Na'ima sun shigo duk su Ukun D'ija CE A baya tana cikin hijab' Kanta A kasa da ta fahimci waye a gurin ta Bude baki Cikin wata kasalalliyar Murya ta gaidashi kamar yadda sauran suka gaidashi din" "Dakinsu ta shige hannunta riqe da wata bakar leda yayin da Na'ma da Fa'iza suka zauna kan kujrar dainnig Dan bubu damar zaman gurin ganin Ali a zaune "Kallo daya yayi mata ya fahimci A kwai damuwa a tare da ita hankalinshi ne ya tashi ya zubawa kofar dakin data shiga ido yana Nazarin Abinda ya sauyata Ganin inda yake kallone yasa Ummi n tafahimce shi ta6e baki tayi tace wai bata da lafiya sabida tsabar kinibibi lafiya lau fa tatashi Dan na sata tayi maka Abinci shine ta langwabe wai kanta ciwo yake tun dazu taki cin komai yanzu karbo magani suka rakata "Babu Abinda ya canja a yanayin fuskarsa Ammafa hankalinshi ya tashi 'D'ijanshi babu lafiya tabbas bata da lafiya domin ba'a karyar ciwo ya gani a kwayar idonta yanzu "Sabida haka bai cewa Ummin komai ba ya mike ya durfafi dakinnasu cikin yanayi tafiyarsa "Binshi da Ido Ummin tayi har yashige dakin tana mamakin mai zaije yayi A dakin" *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *146* "Tana zaune gefen gado ya shiga dakin Hannuta dafe da kanta tsayawa yayi daga bakin kofa hannayensa zube cikin Aljihunsa ya zuba mata ido "Taji lokacin da aka bude dakin tayi zaton Cikinsu Fa'iza ne shiya bata dago kai ba 'Jikinta ne yabata ana kallonta sabida haka cikin rashin kwarin jiki tadago kai tana kallon gurin tana Dan ya mutse fuska "Ido biyu sukayi da Ali da sauri ta mai da kanta kasa tana ya mutse fuska " "Karaso wa yayi gurin ya zauna gefenta jikinsu har yana haduwa domin dab dab ya zauna "Matsawa tayi da sauri ya qara matsota ta kara matsawa ya kara matsota har sai da ta dangane da Alon gadon "Sosai kusancisu yayi Dan duk Wanda yayi motsi a jikinsu dole ya ta6a jikin junansu sai kawai ta takure jikin gadon kamar tafashe da kuka' "Shi kuma still idonshi na kanta yana kallo shida kallo ba dabi'ar shi bane Amma baya gajiya da kallon D'ija" "Hannuta ya laluba yasa anasa ya riqe yana murzawa kadan kadan yayi gyaran murya fuska babu yabo babu fallasa yace meke damunki Ance baki da lafiya kinqi cin Abinci? "Kuka D'ija tafashe dashi jin irin Abinda Ali yake mata da hannu gefe guda kuma dama Neman me rarrashinta take" "Kuka take sosai tana kokarin cire hannuta anasa shi kuma ya riqe GAM" "Kallonta yake fuska dauke da murmushi kukannata Abin sha'awa kuka yanasa wasu muni ita D'ija kyau yakesata D'ija ta daban CE "Yace mai nayi miki daga tambaya sai ki fashemin da kuka Uhum" "Banza tayi masa batace komai har yanzu kuka take "Girgiza kai yayi ya cire hannusa anata ya mike ya tsaya a kanta yasanya hannu yana kokarin dago kanta dake sunkuye "Da sauri D'ija tabige hannu cikin kuka tace ni ka kyale ni meye ruwanka dani to "Gyara Fuska yayi yace ni kike duka!! Anqi A gyaleki din zaki gaya min Abinda yake damunki koko sai na duba da Kaina? "Cikin kuka D'ija n tace kaina ne yake ciwo jikina inaji kamar Ana wura huta" "Hawa gadon yayi Sosai yace zo inji yaya yanayi jikin naki yake yafada yana kokarin jawota""" 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Zillewa D'ija tayi ganin da gaske yake ta koma can gefe tana zare ido" "Shi kuma yayi mata hakane Dan ta bude fuskarta sosai so yake yaga fuskarta aikon yasamu domin kallonsa take tana makamasa harara sama da qasa gami da motsa baki na sabo " "Da hannu yayi mata A lama datazo ta zauna yace zo ki zauna muyi magana babu Abinda zanyi miki yafada babu wasa a fuskarsa "Kafada D'ija ta makale Alamar taqi sai kace wata yarinya kamar kace kyatt ta ruga domin Alin tsoro yake bata" "Dariya ya fashe da ita sosai yake dariya Dan bai ta6a dariya irin wannan a gaban D'ijan ba tunda ba dabi'arsa bace 'Abinda take ne yabashi dariya yakasa danne dariyar" "Ito ita ma D'ija Abin mamaki yabata ganin yadda Ali ya Bude mata duk hakoransa yana dariya bata taba ganin dariyarsa ba irin ta yau ba Ashe haka dariya take masa kyau"lailai ma mutumim nan take fada cikin ranta" "Yana daga bed din yake kallonta yace in kika sake nazo nan Abin bazai yi kyauba gwara kizo kawai ni babu Abinda zan miki yarinya ni mema zanyi da ke "yar qauye kawai daman kinsamu na kulaki" "Tawowa tayi tana motsa baki cikin kunkuni tace to Ai bani nace kazo ba har ka kulani ka kyale ni kawai'' "Ya Dan tsinci Abu kadan daga Abinda take cewa girgiza kai kawai yayi ya nuna mata gefensa yace zauna fuska babu walwala" "Zamatayi tana daudauke fuska "Tun yaushe kan naki yake ciwo INA magungunan da kika karbo "Mikamasa ledar maganin tayi wacce take aje a kan bed din tace yau da safe nafara ji" "Ba zato taji hannusa a jikinta yana dubawa da nufin jin yanayin zafin zazza6in "Kallonta yayi yace kin ce jikinki yana zafi Amma gashi babu Alamar zazza6i a jikinki "Hakama Dr yace babu zazza6i ni Amma inaji Ajikina D'ijan tafada "Magungunan ya hau dubawa daya bayan daya kana ya dago yana kalonta yace yanzu Abinda za'ayi jeki debo Abinci kifara ci sannan kisha maganin bana son gaddama mugani zuwa anjima in baki dai naji ba sai muje a dubaki " "Hawaye ne yafara zubarmata tace yaya Ali Dan Allah kai kaini gurin Nene Dan girman Allah kabani wayata kaji" "Cikin mamaki Ali yace ya INA miki wata magana kina wata kije ki dauko Abinci nace kuma kidaina wannan kukan ya isa haka" "To kabani wayata in ma bazaka kaini ba natafi da kaina ko Abbah ya kaini" "Harararta Alin yayi yace zan mam mareki fa Anqi abada wayar nace dole ne rike wayar iyi? "Ni nagaji da zama nan wallahi ai dama ance ne makaranta zanyi to nayi nagama A mayar dani in da a ka dauko ni so Ake A kasheni Anan tafada cikin reshin kuka domin in ta tuno da wannan mummunan mafarkin datayi dazu da safe sai gabanta ya yanke ya fadi """ 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Cikin mamaki Alin yake kallonta gami da Nazarin maganganunta gashi har yanzu kuka take bilhaki tsakaninta da Allah "Yace to naji kukan ya Isa zan baki wayarki in ma batayi ba zan sai miki wata shikkenan ko? "Daga kai tayi tace yaushe zaka mayar dani gurin Nene n to? "Yace kibari in samu time sai muje nima INA so inje mugaisa ko? "Zumbura baki tayi tace gaskiya muje a satinnan Dan Allah' "Shi kuma Dan ta daina kukan yace naji "jeki dauko Abincin inanan INA jiranki zan tambayeki kinjiko" "Tashi tayi tafita daga dakin. Taje ta debo Abincin tana kallonsu Na'ima a can Falo suna kallo Dan basu ga fitowarta ba "Ummi ko tana ta mamakin mai ya zaunar da Ali a dakin har yanzu bai fito ba tasan halin yaronta shiyasa ma bata wani daga hankalinta sosai ba" "Shikam Ali tana fita yafara nazarin maganganu ta kasheta Akeso ayi wayakeso ya kasheta meya ke faruwa lailai D'ija bata jin dadin zama da 'Ummi tuntuni yasan da wannan to Amma tana nufin Ummin CE zata kasheta ko wa!! "Da Abinci ta shigo cikin wani karamin plate ta zauna tafara ci kadan kadan "Yace wannan Dan Abinci shi zaki ci ? "Daga kai tayi 'yace to ki cinyeshi tas wallahi kar inga saura" "Aikon da kyar Tacinyeshi ta Sha ruwa duk yana zaune yana kallonta ballo mata maganin yayi yabata shima tana ya mutse ya mutsen fuska ta karba tasha" "Yace zo nan to gurinshi taje dai ya nanan zaune gefen kadonta ta zauna kusa dashi "Gyara Fuska yayi babu Alamun wasa yace yaushe kika fara raina Ummi gami da yi mata rashin kunya kina nufin itace zata kashe ki? "Kallonshi tayi tace yaushe nafadi haka ni Ummi Uwata CE Dan banda Uwar da ta fita bayan Nene tunda haka natashi bansan Mahaifiyata ba" "Tafada kwalla tana cika kwarmin idonta saura kadan su zuba cikin tausayawa kanta" "Yace kar kisake wannan hawayen ya zuba wai ke kuka baya miki wahala ne ? "Shiru tayi tana kokarin maida hawayen tanaji wani dun qulallan Abu a maqogaronta yana damunta tasan kukane kawai maganinshi "Yace to naji ba da Ummi kike ba dawa kike waye yake kokarin kashe ki? "Gyara fuska tayi tana tunanin ta gaya masa mafarkin datayi koko kar tafada masa Siyama dai matarsa CE bai zama laillai ya yarda da mafarki ba Dan duk rabinsa gaibu ne Amma ita kam mafarkin ya dimautata sosai "Wata zuciyar tace kifada masa kwai ko ya yadda ko kar yadda" *MUTARA A GABA* 😊💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY. WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *147* "Dazu da Safe da na kwanta bacci nayi mafarkin Wai Siyama ta bi yo ni da wuqa zata cakamin a gidanka ina tare da wasu yara da bata same niba shine ta cakawa wani yaro da naji kafadi sunansa cikin mafarkin wallahi na tsorata da mafarkin sosai domin kamar gaske Aunt Siyaman kamar Mara hankali ta koma ni tsoranta ma nake ji yanzu tafada tana kallon Alin cikin tsoro "Yace Au Har dani Acikin mafarkin naki ? Ashe yanzu kina nufin Siyama CE zata kashe ki Kenan ? "Tace dama nasan baza ka yadda ba Ai "Ke bana son Shirme A kan me ko zan yadda da shashanci waya gayamiki mafarki gaskiya ne? "Wallahi yaya Ali da wuya inyi mafarki kaga Abin bai tabbata ba tun ina yarinya haka na ke tafada idonta A kansa "Shima ita yake kallo yana Dan nazarin mafarkin kana yace kina nufin ke waliyyace kenan? "Zumbura baki D'ija n tayi tace ni bance ba bana ma fatan mafarkin yazama gaskiya tayi hakuri zan tafi in bar garin ma in koma gurin Nene ni ban San me nayi mata ba tabi ta tsaneni" "Mikewa yayi yana kallon Agogo ganin lokacin Sallar magariba ya gabato yace kece kike tsokanarta kin rainata shine dalili kawai" "Kana yace kar in kara ji kin kuma maganar mafarkin nan kinji ko mafarki ba gaskiya bane Siyama bata isa tayi miki Abinda Allah bai miki ba "In zaki kwanta ki dinga Addu'a sosai kinji ko "Maganar zaki koma gurin Nene ki Ajeta gefe babu ita kinzo kenan sai dai kije ki dawo " kalasss" yafada yana kokarin Fita daga dakin" "Saurin tare masa hanya tayi kanta a qasa tace to maganar wayartawa fa nifa bazan iya rayuwa ba fa babu waya ba daga jiya zuwa yau A takure nake jina " "Kallonta yake mai kamar harara yace gafara malama in wuce karkisa in rasa Sallah wallahi naga dama ma sai in hana wayar inga yadda zakiyi ni sa'anki ne da zaki tarewa hanya " "Da Sauri D'ija ta matsa gefe ganin yana kokarin tureta ya wuce! Ficewa yayi daga dakin cikin Sauri domin A yanzu dai babu Wani Uzirin da zai dakatar dashi mutukar baiyi Sallah ba *ALI KENAN GADANGA QUSAR YAQI*😊 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "To itama D'ijan Alwala tashiga tayi tana fitowa Su Fa'iza na shigowa "Lokacin da ya dawo daga massalacin Abbah ya shigo gidan yau bai dawo da wuri ba Sabida haka A gurguje suka gaisa da Abbah kana ya kar6i Abinci a gurin Ummi Wanda da qyar ta bashi a cewarta yaje gida matar shi nacan tayi masa girki sai da ya lallabata sannan "Lokacin da ya Isa bracck din ana kiran Sallahr isha to sai da ya gabatar da Sallahr nanan cikin masjid din dake cikin gurin kana ya wuce part din nashi "Siyama na zaune cikin kujera cikin wasu mutsiyatan kaya fuska tasha kwalliya tana jiran isowar Oga " Kallo daya yay mata ya dauke kai jiki A sanyaye ta karasa gurin yaya Ali sannu da zuwa" "Yawwa sannu yace "Ya Aiki? Alhmdullh shine Abinda yafada yabude dakin NASA 'Bin bayansa tayi bai CE mata komai ba ya zauna yana balle Agogon hannusa hade da cire takalma domin Wanka kawai yakeso yayi "Ta karaso gurin da nufin cire masa takalman ya dakatar da ita da hannu yace fice min daga daki Mara mutumchi" "Gabanta ne ya yanke yafadi domin da dafarko dataga ya kulata tazata ya hakura" "Tsogunawa tayi tana kukan munafurci Dan Allah yaya Aliyu kayimin Aikin gafara wallahi bazan qaraba in Sha Allah har gida ma zanje inbawa D'ijan hakuri Ai inda mutumci mahaifinta nima mahaifina ne" "Kallonta yayi da Fuska a daure yace yanzu dai fita zan yi Wanka ne zan fito falo in sameki dama zamiyi magana dake" "Jiki A sanyaye Siyama ta fice daga dakin tayi zaune A falo tana jiran fitowar Ali "Sai da yagama komai na Al'adar rayuwarsa sannan yafito falo n yayi mamakin ganin Siyama a zaune A falon har yanzu "Zama yayi cikin kujera fuska A daure ya na kallonta 'ita kuma tai saurin sunkuyar da kai domin bazata iya jurarar hada ido da shi ba" "Gyaran murya yayi yace Siyama dago kai tayi tace Na'am cikin firgici domin bai taba tsayawa ya kirata cikin nutsuwa irin wannan ba "Ni kika je kika kai kara gurin Ummi cewa bana kwanciya dake sabida baki da mutumchi ko! "Gabanta ne yake dukan sittin saba'in tayi tsittt!! "Yace dake na ke Dan Ubanki "Shiru tayi yace wato bazaki bani Amsata ba ko sai jikin ki ya gayamiki ne "Inda inda tafara yace gyara maganarki banason gargada " "E dama kullum ina cikin bukata ne shiyasa yanzu narasa yanda zanyi ne da'ike ni inada "yawan sha'awa shiyasa yanzu haka ma wallahi cikin bukata nake tafadi maganar cikin inda inda gami da rawar Baki!! "Kallonta yake cikin mamaki yace Ni kike gayawa ke macace ce mai bukata OK toum yanzu me kikeso Ayi miki yafada idonshi tsaye a kanta' "Wani dadi ne ya lulubeta tace kabiya min bukata ta Dan Allah wallahi ina cikin wani yanayi!! Shine kawai Abinda yake damuna' 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Girgiza kai yayi yace OK sai kuma me bayan wannan A cikin bukatun naki? "Cikin murna tace wallahi shikkenan ni dai indai zakadinga kwanciya dani Nagode Dan Allah ka dinga yi min kiss ina son bakinka wallahi" "Bayan wannan fa sai me yafada yana mata wani kallon baki da hankali" yana tunanin ta yaya zai fara hada baki da Siyama domin kwata kwata bakinta bai burgeshi balle yai sha'awar sa "Tace Shikkenan wallahi ni kuma zaka sameni mai mutukar yi ma biyyaya kuma nima duk Abinda kace in yi maka zanyi maka fanni Auratayya wallahi" "Yace karkidamu duk kin samu jeki dakinki ganin zuwa yanzu "Tashi tayi Cikin murna ta shiga dakinta gami da shiga toilet ta gyara tsommokaran da tasa cikin wandonta Wanda yake tare mata wannan Ruwa dake fita a jikinta har yanzu kana ta goge bakinta da brush tana tunanin yaya zataji bakin Ali cikin nata "Tana fitowa ta feffeshe jikinta da turare ta kwanta a gado Cikin tsananin bukatuwa "tana jiran Shigowar Oga"😂 *Lol Siyama*😋 "Tana Barin Gurin yadade yana mamakin ta laillai batada hankali tabbas zai kwanta da ita kamar yadda takeso da kuma hakkinta dake wuyansa tare da farin cikin iyayensa Amma zata gwammace ma bata furta cewa tana so ba Dan kaca kaca zai mata Dan Uwarta Abinda ya ke kulla mata Kenan!!! Maganar hada baki babu wannan zancan Dan kwata kwata baya sha'awar hakan da'ita "Sha biyu shaura yashiga dakin nata bayan yagama kalle kallensa A falo "Tana kwance A gado tayi daidai bacci yana Dan fizgarta kadan kadan taji shigowarsa "Babu wani waye waye Ali ya haye gadon ya jawota batare da wata soyyayaba ya yage rigar jikinta "Gabanta ne yafadi ganin Fuskarsa ta rikede ta zama kamar ta zaki! babu Alamun rahama ko kadan a tare dashi "Tazata za'adanyi Abubuwa kafi wannan sai taga Oga yana kokarin tube mata wando "Dama shi babu Abinda ya cire a jikinshi jin hannusa a jikinta tafara dauke wuta ta qamqameshi tana sakin a jiyar zuciya "Shi ko Ali wani mugun doyi ne gami da karni ya bugi hancinsa lokacin da kusancinsu da Siyaman yayi tsanani "Da Saurin ya fincike jikinshi jin wani bala'een Amai yana yunkoro masa *karku manta da cewa Ali bayanso wari ko kadan balle irin wannan mai hawa kai* *inna lillahi wa'inna ilaiyi raji'un* "Shine Abinda ya furta ya sauka a su kwane cikin tashin hankali yayi waje a guje domin jin kamar "yayan hanjinsa zasuyo waje" 😊 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *pege* *148* "A mai ne ya kecewa Ali sosai ya dinga kwararashi A toilet din dake dakinshi babu waqqautawa sai da ya A mayar da duk Abinda ke cikinsa sannan yaji Sa'ida Amma duk da haka bai bar yunqurin Aman ba' "A daddafe ya miqe ya wanke bakinsa tas kana ya fito ya zauna gefen gado yana laluben wayarsa cikin wani tashin zuciya number wani yaronsa ya kira domin yazo ya gyara masa toliet dinshi "Ai kwan ko minti biyar ba'aba yazo yana buga kofa "Mikewa yayi yaje ya bude masa yayi masa bayanin yashiga maza ya gyara masa toilet da sauri" "Cikin bin Umarni ya Amsa da Angama Oga kana ya huce cikin dakin Alin "Zama yayi nan falon yana laluben number Dr Hashim domin dole sai yasha Abinda zai kwantar masa da wannan tashin zuciyar da yake yunkoro masa "Yau sha rabon da ya shiga irin wannan tashin hankalin Ai tun yana yaro domin da yayi hankali sosai yake gujewa Abinda zai daga masa hankali irin wannan" "Gefe guda kuma yana mamakin wane irin wari ne irin wannan yarinyar take tafkawa yaushe ta zama haka domin dai shekarun baya kwata kwata bai Santa dashi ba" "To Siyama Cikin tashin hankali ta mike zaune ganin yanda Ali yafita da mugun gudu yana toshe hanci ' "Abin mamaki ita bata jin warin ba A cewarta ganin tasa turare Sabida haka Cikin fitar hayyaci ta mike da niyar bin bayan Alin domin yariga yagama daga mata hankali dole ya biya mata bukatarta ko ta halin yaya ne tunda shi ya dau Alkawari" "Yana ganin fitowarta ya daka mata wata muguwar tsawa ganin ta nufo inda yake gadan gadan Yace kar ki daddara kizo min nan wallahi Sai nakusa Sumar dake Dan Uwarki kasheni kikeso kiyi yafada yana tsartar da yawo kadan har ila yau zuciyarshi sai faman hantsile take yasan Kafin ya daina jin wannan yanayin sai ankwana biyu Bata daddara tacigaba da tawowa zuwa inda yake zaune "Sai ga Ali ya mike da mugun sauri kamar Wanda yaga Abin cutarwa *yo Abin cutarwa ne mana a gurinshi sabida duk Abinda mutum yace bayaso dole ya guje masa* "Yayi hanyar dakinsa Cikin Sauri ya banko kofar yashige ya mayar ya 6ame 6amm!! Cikin ransa yace yarinyar nan kasheni takeso tayi "yar iska kawai 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Zama tayi nan kasa ta daura hannu A ka tafashe da kuka na shiga uku ni Siyama wannan wane bala'i ne yakeso ya sameni kuka take sosai babu mai rarrashi zuciyata kamar tayi bindiga ta Faso kirjinta tafito haka takeji tana zaune hannu Aka! "Yaron Oga yafito bayan yagama Aikin da Akasa shi kallo daya yayi mata ya dauke kansa dake ba ba haushe bane 'Cikin turanci yace ita kuma wannan me'akai mata sai kace wata mahaukaciya sabon kamu! "Ficewa yayi daga falon yana kunshe dariya sai da yafita yayi dariyarsa sosai domin dama ba wani shiri suke da Siyaman ba "I tako Siyama batasan ma yanayi ba domin bata cikin hayyacinta tana can tana saqa wacce zata fishsheta" *Allah ka karemu daga Aikin Dana Sani Ameen* "Toilet din ya kara Shiga ya dinga kakalo Amai domin da gaske Aman yake ji Amma sabida babu komai A cikinsa haka ya hakora ya fito yana mai da numfashi sai tsaki yake tafkawa! "Zagi kuwa tasha ya fi curin masaki gurinsa" "Kara ki ran no din Dr yayi bugu daya yayi wannan karon tashiga Daga bangaran Dr din yace yawwa mutumina dama yanzu nake tunanin kiranka sai gashi ka kirani" "Dallah kyaleni malam bani da lafiya Alin yafada a fusace ganin Dr din yana so ya kara bata masa rai domin yasan maganar D'ija zai masa" "Dr din yace Ok meke damunka Abokina tabbas naji muryarka ta sauya? "Tsaki Alin yaja yaje ka kawomin tablet din nan danake Amfani dashi idan 'ina jin Amai domin jikina a mace yake bazan iya zuwa ba" "Dr yace Assha ya Akai haka ranace ta baci Abokina nasan dai kana kiyayewa sosai!! "Dan Allah karka dameni Alin yafada yace INA jiranka yanzu INA cikin wani yanayi yakashe wayar bai tsaya sauraron mai Dr din zaice ba" "Da yayi niyar kiran Faruk kawai ya kyaleshi sa hadu in Allah ya kaimu gobe gurin Aiki "Kwanciyayi nan kan Sofa'yana mai da Nuffashi yanaji yana gani yana kallon kayan Abincin da Ummin tabashi Amma babu halin yaci domin Abinci bazai zauna ba sabida dole yadawo a halin da yake ciki da yunwa zai kwana!! *Siyama ta cuceshi wallahi* *Ni Binta nace malama Siyama ganin naiman gira gashi zaki rasa ido Allah yasa ki gane* *Mutara A gaba* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *BISSIMILLAHI RAHANIRRAHIM* *page* *149* "Bacci ne yasoma fizgar Ali kadan kadan yaji kiran Dr A waya '' "Mikewa yayi yana hada hanya kamar Wanda ya Sha kayan maye yaje ya budewa Dr kofa" "Bai tsaya sauraron Dr din ba ya joya haka Dr yabi bayansa yana mamakin ramar sa lokaci guda!! "Zamayi kan Sofa"yana kallon Alin yace wai ya Aika ne naga duk kadawo kalar tausayi" "Tsaki Ali yayi gami da Dan tsaratar da yawu cikin tissue kadan Cikin ya mutse fuska yace kyaleni Dan Allah ina maganin yake? "Mika masa Dr yayi yace kasan dai ka'idarsa dole sai kaci Abinci tunda babu komai a cikinka! "Girgiza kai Ali yayi yace Abinci bazai ciyoba yanzu kai kanka kasani bani kawai insha haka ko naji dadi" "Dr yace bazai yiwuba daure dai kaci ko yayane Dan Allah" "Bai ce komaiba ya mike ya isa inda kayan Abincin suke aje yasa kadan yana Dr din tayi ! Kallon Abincin Dr yayi yaji bazai iya wuce tayi ba sabida haka shima saukowa yayi yasa suka faraci "Cikin ikon Allah baiji Yunkurin Aman ba da yafara cin Abincin Sabida haka a daddafe yasamuyayi cokali biyar yamike daga gurin yana kallon Dr yace gashinan dai Ai naci ko "Is Okay Dr yace ya isa wannan din ma dama matsalar kasha maganin bakaci Abinci ba shine matsala" "Yace INA madam"ne? "Banza Ali yayi masa kamar baji Abinda yace ba ya wuce ya zauna bayan ya dau ruwa ya balli maganin ya zauna gefen gado" "Shima Dr shiru yayi bai sake magana ba yaciga da cin Abincinsa!! 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 "Asubah r Fari ya tashi bakinshi dauke da Addu'a kana ya mike yaje ya hada ruwan zafi sosai domin Akwai sanyin Asubah yayi Wanka gami da dauro Alwala yafito ya kimtsa sannan ya fice zuwa masjid hannushi riqe da carbi As'useal ' Musulman su suna ta fitowa daga part dinsu domin gabatar da Sallahr Asubah Sunata musabaha cikin mutumta juna!! *Allah ka karema Musulunci da musulmai A duk inda suke Allah ka tabbatar da dugaduginmu A kan tafarkin musulumci da mu da zuri'armu Dan Ya rabbil A lamina*👏🏻 "Shida da Rabi Suka fito daga massalacin Shida Faruk suna hira Sama Sama Faruk din yace "Abokina naga kayi zuru zuru ko ka kwana kana tunanin D'ija ne ? Yafada yana kyalkyala dariya' "Bani da Lafiya Alin yace ya bar waccan maganar da Faruk din yayi!! Da gaske Faruk din yace' "Serious jiya kwana nayi ina tafka Amai na dauka ma sa'i yayi? "Wata Dariyar Faruk din yayi yace kaifa baka da mutumchi wallahi 'In lokacin ka yayi dole katafi ka daina naiman ta tana kan kowa qarkari kawai mu daka gumba mubika da Addu'a!! "Da murmushi A fuskar Alin yace kai!!! Jiya nasha wahala wallahi najima banshiga yanayi irin na jiyaba Dr hashim fa mun dadeshi a jiya domin danaji Abin nanema ya wuce tunani sai na kirashi a waya ya kawomin magani""" "Lailai Abin gaske ne inji Faruk yace wani Abin kaci yabata maka ciki ne nasan dai kai bai mai ciye ciye bane? "Ko daya Alin yace yacigaba dacewa wani Abin tashin hankali nashaqa ya daga min hankali kasan dai yadda na tsani qarni ko wari !! "Kwarai kuwa inji Faruk din kana yace Allah ya kyauta Sai ka dinga kiyayewa Ai" "In Sha Allah inji Alin kana sukayi sallama kowa ya shige part dinsa domin kimtsawa zuwa gurin Aiki" "Cikin Nutsuwa ya Shirya tsaff ya zauna kan dadduma ya bude Al'kurani yafara karatu sai da yayi izu hudu sannan ya rufe Al'kurani ya mike gami da dauke daddumar ya aje inda take" Ya dau Agogo ya daura ya dibi sauran tarkacensa da wayoyinsa ya fice daga gidan bayan ya tabbatar da ya kulle dakinsa Sosai ko takan Siyama bai bi ba Domin yanzu kallonta ma zai iya daga masa hankali ko dako bai shaqi wannan mummunan warin da yaji tana fitarwa ba jiya!! *lailai Siyama kin jawowa kanki masifa Allah ka karemu kasa mufi qarfin zuciyoyimu Amin* *MUJE ZUWA* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Kwanciya yayi bayan yasha maganin. Yana ajiyar zuciya A fili yace wannan masifa har ina'mtsss yaja tsaki" "Shima Dr da ya kammala zama yayi kusa da Ali n yana duba A gogon hannusa tara saura "Yaya kaji yanayin jikin naka inji Dr din? "Da Sauki dai Alin yafada Dr yace wai mai ya tayarma da wannan Abin naka ne? "Yana daga kwance yana faman lumshe ido barci na fizgarsa kadan "Yace kaifa kafiye tambayar kwakwa wallahi" "Dariya Dr din yayi yace to Ai A kan Aikina nake dole na tambayeka" "To babu Ruwanka Inji Alin Dr yace Ok toum naji yanzu sai tambaya ta biyu kamar kullum nasan in nayimaka ita baka bani Fuska "Yaya maganarmu da D'ija wallahi da gaske nake Dan Allah kashige min gaba A kan Al'amarin A matsayinka na babban yaya A gurin ya rinyar Aboki na" "Yafi minti uku bai ce komai kana murya irin ta maijin bacci ido A rufe yace wai duk wannan Abinda kake yarinyar tasani ma'ana tasan kana sonta kokuwa? "Dr yace ina fa!!! To wato Ni ka raina nine zanje yawon neman maka yaddata ko Sai kace wata 'Sa'ata. malam in zakaje kawai kaje da kanka zaifi ni babu Ruwana idan matarka ce Allah ya tabbatar da Alkairi" "Abin Mamaki ya bawa Dr din ganin yadda Alin ya sakko sabida lokacin baya in yayi masa maganar da fada suke rabuwa "Yace Nagode Abokina in Sha Allah A satin nan zanje Domin gaskiya ina son yarinyar dayawa wallahi" "Wani matsiyacin tsaki Alin yaja yace naji Dan Allah tashi katafi ni ka hanani bacci kyoi ta zubar zubar da girmanku gurin kananan yara don Allah dubeka gemai gemai da kai Mtsssss!! "Mikewa Dr din yayi yana dariya yace malam Dan dai ba kasan dadin Soyyaya bane kake wannan zancan" "Banza Ali yayi masa har ya karaci surutunsa ya fice "bai ce masa komai ba "Cikin Ransa yace wai ni zaiga yawa Yaya Soyyaya take yadda take wahalar da ni da Rayuwata" "Ni kam bazan "Ta6a Furtawa yarinyar nan So da bakina Ai sai ta rainani in ita ta fahimci Son da nake mata Shikkenan Amma banzanyi wannan rashin Hankalinba irin nasu Dr da Faruk "Da Sauri ya mike ya je ya kulle kofarsa Dan Abude Dr ya barta "Ya murza key ya barshi A jiki Domin kar Siyama tashigo ta cuceshi yasan halinta da naci kamar wata mayya!! "Kwanciya yayi gami da Addu'oi kamar yadda ya saba Ai kwan ko minti biyar baiyi ba bacci ya kwasheshi *Asubah tagari Aliyu* *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *150* "Ko da Suka tashi daga gurin Aiki kai tsaye can Family house ya nufa domin yinin yau din tunanin D'ija ya Addaba masa gefe kuma yana jin wata yunwa a zababbiya Tun A mota ya dudduba wayar D'ija sosai ta fashe sakamakon buga ta da dayi da kasa sai da ya binkice ta tsaff babu Abinda ya gani na Assha aciki ko badala Asali ma duk numbobin dake cikin wayar basu fi biyar ba biyu nasu Fa'iza da Na'ima Sauran kuwa duk na mata ne yasan kawayenta ne sai numbar din jameel "Cire layukan yayi ya aje sannan yayi parking ya fito yashiga wani gurin saida wayoyi yace su duba masa mai kyau " "Ai kwan da Sauri suka duba masa sa gaidashi suke shi kuma yana Amsawa Cikin Sakin Fuska yana nuna musu kar su damu ba wani Abu waya kawai zai duba "su kuma masu gurin ganinshi cikin kayan Aiki ya tsora tasu gashi dama shi ba boyyeye bane "Yana zama yace ma Ummi A kawo masa Abinci Ummi tace lafiya yau na ganka haka kamar Wanda ya tashi daga ciwo" "Lafiya ta lau Ummi ka wai tsabar yunwace yinin yau babu Abinda naci wallahi. Yafada batare da ya fada mata mussabbabin Abin ba domin ko da can ma shi ba mutum ne mai yawan maimaita magana ba indai akai Abu a lokacin yake wucewa a gurinshi "D'ija Ummi ta kwalawa kira Sai gata tafito da Sauri hannuta riqe da wani yanki Alamun daga kchin take" "Tace gani Ummi "Ali zaki kawowa Abinci *innalillahi*!! D'ija tace cikin Zuciyar ta domin kwata kwata bata lura da mutum A zaune a gurunba sabida kujerar da yake zaune a can loko take shiyasa bata ganshi ba Satar kallon Jikinta take domin wasu riga da wando ne A jikinta rigar irin mai kamar Shimi ce Hammata duk a waje saman qirji sun fito sabida matsar da rigar tayi mata sai wando tree Quetar dinta Wanda yaza mar mata Ka'ida kullum a jiki inda Allah ya tai make tama ta daura zani Akai 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 "Dama in zata Shiga kchin haka takeyi sabida kwata kwata bata son zafi gashi yau Kusan girki kala Uku Ummi ta sasu duk su Na'ima ma suna kcin din tare da Asabe "Kanta Akasa tace to taki yadda ta kalli inda Alin yake zaune Wanda ya zuba mata ido kirr ko kunyar Ummi baya ji A tsarge tayi hanyar bedroom din su domin ta Sako Riga tana tafiya kamar zata fadi sabida sauri Tasan idon da Ali yasa mata ne kawai cikin ranta tace Allah ya isa wallahi Wata muguwar tsawa ya da ka mata yace dawo Dan Ubanki INA zakije ko bakiji Abinda a kace bane munafuka "Da sauri D'ija ta waigo har hular kanta na faduwa dalilin tsawar Ali ta hau inda inda yanzu yan kawo dama dama Ai Ai "Dama Ai din me Uban me zaki yi A dakin Ni sa'anki ne ? "Zan sako Riga ne tafada Saura kadan kuka ya kufce mata jin irin tujarar da Ali yake mata babu gyara babu dalili "Wuce Dallah malama kije ki dauko mana Abinci da baki saka rigar ba sai da kika ganni Dan isaka ne ni iyi? "Tayi Shiru bata tambayarki nake ba nan ma D'ija tayi shiru kai a sunkuye "Yace indan ni zaki saka riga to baki da Abinda zaki daga min hankali Dan Ubanki wuce ko inzo nan wallahi ranki ya 6aci!!! Kuma har in bar gidan nan a haka zaki zauna sai inga karyar iskanci yafada a zafafe sai kace Wanda akayiwa gagarimin laifi har zamowa yake daka kan kujerar tamkar zaifado sabida tsabar masifar datake cinsa "Da Sauri D'ija ta wuce kchin din tana murguda baki tace Aikin banza Aikin wofiii "Mtssss "Idonta taff da ruwan hawaye tana jin takaicin ganinta da yayi a haka "Ita ko Ummi Abin mamaki ya dinga bata ganin yadda Ali ya hakikance sai zuba ruwan bala'i yake "Tace wai meye haka Ali kaifa kafiya shiga Abinda bai dameka ba INA ruwanka da'ita "A zafafe yace Ummi wannan Ai sakarci ne da rashin tarbiya yaya zata dinga yawo a haka sai kace ba diyan musulmai ba duba fa Ummi da kowane lokaci masu Aiki maza dake waje zasu iya shigowa wannan Sam bai daceba Ummi tace Ayyo Ashe ban iya tarbiya ba ko Ali to bari kaji wannan yarinyar duk Abinda taga dama shi take a gidanan inyi magana kai da Abbah kuce ina matsa mata! Ka dai gani da idonka zakazo kana yimin tsawa Sabida ga Sa'arka! 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Fuska A murtuke yace Ummi kina Nufi dama tana sa irin waddan kayan a gida "Kwarai kuwa in ji Ummi ba'ita kadai ba ma dukkanisu suna sawa sai dai ita tafisu sakawa to wai kai meye ruwanka ne iyi tafada cikin mamakin daga hankalin dataga Alin yayi!! "Wani Numfashi ya dinga Saukewa mai dauke da tsantsan bacin rai yace wato yarinyar nan Abinda zatayi min kenan sai yaji duk masifaffiyar yunwar da ike ji ta kau wani daci yake ji a cikin bakinsa lailai ranta sai ya baci wallahi tunani yake kar shenta ma su malam Haruna da Sauransu sungama ganinta a haka lailai *D'ija ta cuceshi* "Ummi kawai zuba masa Ido tayi tana so ta hasasu Wani Abu cikin kwayar idonsa amma ta kasa" lailai A kwai wani Abu a lullube "Kanta a qasa ta karaso hannuta dauke da katon faranti ta aje gabansa tana kokarin zuba masa Abincin A sunkuye' *innalilhi* kawai D'ija take Ambata ganin duk mamanta sun fito sakamakon sunkuyen datayi a gabansa kamar zasu fito daga cikin rigar"gashi babu breziya dama Hannu tasa ta dafe gaban rigar kana tayi zaman dirshan a gabansa A haka take zuba masa Abimcin da hannu daya "Ranta a mutukar bace "Shiko kallonta yake da ido jazir yana faman tafka Mata harara ganin wai boye wa take kar yagani batasan tun shigowarta falon A karon Farko ya kare musu kallo ba ballanta sanda ta sunkuya babu Abinda bai gani ba ko shi zai'iya fada mata numbar breziyarta karewa ma "Mtssss Dallah gafara daga gurin Wallahi tallahi duk Sanda na kara ganinki da wannan kayan saina illa ta ki saina fasa Abinda kike Nunawa a gani "yar iska kawai mara Hankali Duk A cikin Masifa yake fadin haka dama shi in ransa ya baci ba'iyaba dan ma taci sa'a bai kai mata duka ba Dan A kan matakin Ake in tayi wasa "Kuka D'ija tafashe dashi Sosai tace Wallahi ni ba"yar iska bace mai nai maka dazaka kirana da sunan da na tsana Allah ya shigemin gaba Allah ya sakamin D'ijan tafada tana kokarin tashi a gurin cikin kuka"gashi haryanzu bata jin dadin jikinta daurewa kawai take ganin babu Wanda zata fadama taji dadi a ranta "Mai da'ita yayi ya zaunar a zafafe yace waye Dan isaka to? Shiru babu Amsa ba dake nake ba Rashin kunya zakiyi min Dan Ammiki fadan gaskiya ko bazata!! taji saukar mari a fuskarta a fusace yace bani Amsa mana ? "Shiru babu Amsa kanta A qasa tana shesheka kuka gashi haryanzu bai saki Dan tsanta da ya riqe ba Ganin yana kokarin kara kaimata wani dukan ne yasa Ummi tasowa gami da kwace D'ijan A hannusa tace Allah yara baka da wannan zafin zuciyar Ali dama tunda ka shigo gidannan na fuskanci a kwai Abinda ke damunka zakazo ka sauke a kanta INA dalili nifa banason Neman fitina" Da sauri D'ija tamike ta bar gurin cikin gursheqen kuka A fili tace wallahi nagaama xama a gidanan yau din nan a gaban Nene zankwana wannan masifa har INA da gudu tashige bedroom dinsu "Shiko Ali A Fusace ya fice daga Falon yaje ya Bude mota ya zauna gami da kunna *Sigari* yana zuqa cikin bacin rai!!! 😊 *MUJE ZUWA* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *Pege* *151* Ka yan ta Hau zubawa cikin jaka tana kuka wani irin bacin rai take ji cikin zuciyarta Shi yayi mata Ummi tayi mata ina dalilin wannan masifa gwara kawai tabar musu gidansu "Hijab ta zira bayan tasaka Atamfa Riga da zani ta ja jakar kayan tafito "Babu kowa A falon Ummi ma tatashi tana kchin Dan haka waje kawai tayi ita a nufinta tasa malam haruna ya kaita "Ali na zaune cikin mota yaga fitowarta tana Jan jaka fuska a hade ta wani Sha kunnu tana laluben inda malam Haruna yake Fitowa yayi daga Cikin motar Hannusa riqe da karan *Sigari* ya durfafi inda take ransa A 6ace!! "Gyara tsayuwa tayi tana jiran karasowarsa gurin idonta A kansa kamar yadda yasa mata nasa idon cikin zuciyarta tace duk Abinda kake ji dashi ina ji dashi dai dai nake dakai "Riqe jakar yayi yace Ina zaki ? "Dauke kanta tayi tana hura hanci hade da girgiza jiki Dariya tabashi Amma sai ya share kawai bai yi ba Yace batambayarki nake ba "Nan ma Babu Amsa kan ta nacan na kallon wani gefen fuska a hade Jakar kayan yake kokarin fizgewa gefe guda kuma yana zukar *Sigarinsa* yau babu 6oyewa ma A fili yake Sha sai hura mata hayaqin yake" *lailai yau Ali A Shataransa yake*😃 "Riqe jakar tayi tamau yana ja tana ja " "Toshe Hanci tayi jin warin *Sigarin* yana hautsina mata "ya"yan hanji rai A 6ace tace Dallah malam Sakar min jaka ina ruwanka da inda zanje me ya shafeka zan tafi inda nafi wayo ne in bar muku gidanku iheee! Ta karashe maganar cikin tsiwa! 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Ni ne Dallah malam Alin yafada yana mamakin Rashin kunyarta *Ni kam nace ka manta ne Dan dai kura tayi lafiya ne yanzu* "Wani kallo take watsa masa taja Tsaki gami da dauke kanta tace wallahi yau babu Wanda ya isa ya hanani tafiya gurin Nene ihee!! "To Anji Alin yace gami da Dan Sausauta Fuska Wuce ki koma gida yanzu magariba tayi zakiyi tafiyar dare ki bari gobe sai kitafi kinji ko" "Mtsss taja tsaki gami da cewa wallahi bazan karya rantsuwata ba yau din nan zan bar gidanan zantafi inda nake da gado tunda Ubana ma yana dashi" "Rai A mutukar 6ace yace wallahi kika sake kika kara yimin tsaki sai na fasa miki baki sosai har sai yayi jini kin san zan'iya ko "Dan kinga Ana rarrashinki ni sa'anki ne da zaki dinga gayan magana kokuwa muma Ai bama nai manki kifi Ruwa gudu Ance bazaki tafi yau ba sai gobe sai muga yadda zakiyi Shashasha kawai" "Fashewa da Kuka tayi A fusace ta Sakar masa jaka ta ruga da gudu tayi can han get tana kokarin Bude karamar kofa da niyar fita Cikin gursheqen kuka kamar wacce a yanka! Da Sauri Ali yabi bayanta Yana kira Allah yasa baba mai gadi yana can waje kan banci sauran masu Aikin gidan kuma basa gurin Dake sakatar kofar tana da tauri takasa budewa sai kici kici take takasa Anan ya Cimmata Ransa A bace ya hade ta da kofar ya tare da gangar jikinsa Suna jin bugun zuciyar juna "Yana Sane yayi mata haka Sabida yasan jikinta zai mutu Ai ko Jikinta lakwas yayi Sai faman kifkifta ido take tana turo baki gaba Murya kasa kasa yace kinfasa guduwa ne mara kunya A she kina da wani gurin bayanan ko ? ba musani ba " "Wallahi tallahi kinji rantsuwar Dan musulmi in kika sake raina ya 6aci bazaki je gurin Nene ba ma kwata kwata "Kinsan zan 'iya hanawa kuma sabowar wayar ma nafasa bayarwa tunda ke baza'ayi miki fada nabawa Fa'iza ta hada biyu" "Ni ka gafara ka matseni jikina ciwo yake zaka qaramin wani ciwon jiki Ai Abbah zai dawo Shine mai iko dani da kai nasan zai mayar dani gurin Nene" "Tafada tana haki sai kace wacce tayi gudun fanfalaki'' "Cikin qasa da Murya yace Wallahi Nima bani da lafiya *Khadijatu* narasa meke damuna yafada baya ko tsoron wani ya fito ya gansu A haka! "Satar kallonsa tayi kadan tana kokarin sunkuyawa ta qasanshi ta wuce tace kowa ma kayiwa Sannu a wannan zamanin Amsawa zaiyi *Allah yasawaqe* 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Qyaleta yayi ta wuce ta kasanshi Amma ya Riqe hannuta Sai da yabari tukkuna ya Saisaita kansa sannan ya jiyo yana lalaben glass dinsa cikin Aljihu Ayya yana cikin motarsa Ashe Kin kallonta yayi Dan karta ga halin da yake Ciki "Har yanzu Fuskarsa babu walwala yace wuce ki koma cikin gida magana ta wuce zan shigo in baki wayarki yanzu "Gyara Tsayuwa tayi tace Nifa yau din nan zan tafi ko ka ban waya ko baka ban ba" Lailai ma Yaushe yarinyar nan ta gama rainashi haka yake fada cikin ransa Sabida haka wata irin tsawa yayi mata wacce tasa sauran kadan Fitsari ya kufce mata "Yace wuce daga Gurinan Dan Uwarki kin gama Rai nani ko zan zane miki jikinki Dan kinga ina kulaki ne "Da Sauri ta bar gurin tana hararasa Cikin Ranta tace dubeshi Dan Allah babban kwabo Kaga ma zubar da girman Ai na kwashe *lol Ali😃* Jin Karan Motar Abbah yasa ta dakata bata shiga Ciki n gidan ba "Baba mai gadi ne ya bude masa Get Sannan Haruna ya shigo ciki gami dayin parking "Da Sauri Ali ya karasa ya budewa Abba motar ya fito yana masa barka da zuwa "Amsawa Abbah yayi hannuwansu cikin na juna a haka suka jera zuwa Cikin gidan "Malam Haruna na biye dasu A baya riqe da jakar Abba ta Aiki da Sauran kayayyakinsa "D'ija na tsaye har suka karasu gurin Abbah yace Uwata yaya Akai ne ? Naganki riqe da jaka A hannu" "Fashewa da Kuka D'ija tayi tace Sannu da Zuwa Abbah Andawo lafiya"? "Lafiya kalau Uwata Abban yafada yana mamakin me Akai mata haka take wannan kukan "Shiko Ali Ciki ya shige ya rabu dasu A nan domin yariga yagama sanin Halin D'ija zata iya yin Abinda yafi haka ma "Abba yace me Akai miki ne Ali ne ko? "Girgiza kai tayi tace A'a Abbah ina so ne naje gurin Nene Shine ya hanani tafiya "Assha Assha haba Uwata Kinaso kije gurin Nene ba sai kifada munba sai in kaiki ko insa A kaiki wato da kina nufin da kanki zaki tafi kin ta6a ganin kin je ke kadai? "Girgiza kai tayi yace to ki kwantar da Hankalinki zamuje in Sha Allah jibi zamu tafi zamuyi sati biyu hakan yayi miki ko? "Daga kai D'ijan tayi Dan babu yadda zatayi ne kawai tana dariya tace Allah ya kaimu lafiya Abbah "Yace Yawwa Uwata wuce muje ciki" "Tana gaba yana Binta A baya haka suka shiga Falon, *Mutara A gaba* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *152* kai tsaye bedroom dinsu tashige ganin wani irin kallo da Ummi ta ke yi mata "Abbah yace kina ina har D'ija tafita da jakar kaya wai zata tafi gurin Nene' "Kwafa Ummi tayi gami da karbar Abinda ke Hannun Abbah n tace ina Kchin yanzu Ali yake min bayani yanzu kamar D'ija ita zatayi wannan Rashin hankalin sabida daurin gindi datake samu a gurinka in magana cibi ya zama qari Ai babu laifi tafada rai A6ace!! "Abbah yace komai dai ya wuce banaso a qara tayar da maganar jibi lahadi zamuje can gurin Nene duk gabadayanmu tunda munkwana biyu bamuje ba zamuyi sati biyu A can" "To Babu Laifi Allah ya kaimu lafiya tafada tana kokarin hawa kafar bene "Kallon Ali Abbah yayi yace dazu misalin biyu Nara na Alh'Salihu mahaifin Abokinka Hashim yaje min da wata magana A kan D'ija cewar Shi Dr din yana son ta da Aure wai jiya kunyi maganar dashi kabashi damar hakan? "Kan Ali ne ya daure sai yarasa inda zancan Abban yasa gaba "Yace ban fahimci maganarka ba Abbah! "Yace kana da wani Aboki ne bayan Dr dai na ka Hashim shi nake Nufi Gaban Ali ne yafadi Amma dake Namijin duniya ne kwata kwata bai nuna ba ko A Fuska cikin ransa yace Lailai Hashim bai da mutumci!! A Fili ko cewa yayi E jiya Munyi magana da shi tabbas Amma nace masa yafara gabatar da kansa Sannan" "Kwarai kuwa kai ma kace wani Abu Abbah yafada yacigaba dacewa Shi yana ganin manya in suka shigo cikin maganar hakan zaifi hakan ma balaifi kakara yi masa magana yazo kawai gurin D'ijan Allah ya tabbatar mana da Alkairi" "To Masha Allah Alin yafada kamar babu komai cikin zuciyarsa yace zan masa magana yazo su fahimci juna yadda ya kamata" 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Abbah yace Hakan yayi kyau Ai Hashim yaron kirki ne dama Ina so Inje muyi maganar da Nene kasan da Cewar muntsayar da Maganar Auran Faruk da Na'ima ko shi kanshi Faruk din bai da labari Ni da mahaifinsa mu ka tsayar da lokaci In Allah ya nufa sai A hada tare " Abbahn yafada Cikin walwala "Kwarai kuwa Faruk bai da labari wallahi Alin yafada yace Dan da yasani ni zaifara sanarwa Allah ya tabbatar mana da Alkairi" Ameen Ameen inji Abbah yace Saura Fa'iza ita ma muna Addu'a kafin lokacin Allah yakawo tsayayye " "In Sha Allahu Sama Abbah n ya haye yace barin in watsa Ruwa in sakko mu wuce massalaci ko "OK Abbah A sauko lafiya Alin yafada" Yana ganin Abban ya shige ya fito da waya Cikin 6acin Rai ya hau laluben no din Dr har tafara ringing" Yai Sauri ya kashe wata zuciyar tace masa to me zakace masa bayan kai kace yazo ya nemeta " Cikin wani Jin mugun Haushin Dr din ya fara laluben no din Faruk Bugu daya ya daga Cikin hayaniya Alin yace kaji Abinda Dan iskan nan yayi min kuwa"? "Da Sauri Faruk din yatare Alin daga hayaniyar da'ike yace wai da wakake ne ni ban fahimci maganarka ba "Zuwa yanzu Ali yafara dawowa nutsuwarsa jin irin Subutar baki da ya kusa yayi A gurin Faruk din Daga dayan bangar Faruk din yace INA sauraronka kayi min bayani" "Mtsss Alin yaja tsaki yace mubar maganar kawai "Meye Goro na zan maka wani Albishir ''Cikin mamaki Faruk din yace Fadi me kakso zan baka Allah yasa inji Alkairi "Yace Ansanya Date din Auran ku kai da Na'ima Sai ka zuba Ruwa a qasa kasha"' "Wata Dariya Faruk din yake Sabida tsabar Far in Ciki sai kace zaifasa phone din yace da gaske kake Alhji" "Mtsss Ali yaja yace Wannan Shashanci kake wallahi kamar Wanda zaiyi Auran Fari Kuy ta Zubar da qima A kan yara Allah yasawaqe!! "Kokarin kashe wayar yake Faruk din ya dakatar dashi ta hanyar Cewa kana ina ne yanzu? "Ina gida Inji Ali Faruk din yace OK ganin zuwa Yau INA cikin Farinciki wallahi" "Kar kazo Ana idar da Sallah zan fito Muhadu a Gidan Dr Hashim zan jene wajansa" "OK Faruk din yace kana ya kashe wayar "" "Shima Alin kashe wayar yayi yana Allah Allah Suje su yi Sallah ya wuce gidan Dr ta yau ko shi ko shi Ai ba haka sukayi dashi ba Dan iskanci Shine zai sanya manya Cikin Al'amarin Abinda yasa yace yaje ya nemi yadda D'ija yana da tabbacin bazata yadda ba shine dalilin sa Amma Sabida tsabar iskanci irin nasa Shine har yaje yafadawa mahaifinsa sunzo zasu dama masa lissafi!! *yau dai nacika Alkawari* *Ana mugun tare* 💋💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Bakwai Shaura Ali yayi parking din motarsa Gidan Hashim Yana kulle mota Sai ga Motar Faruk shigo gidan tun kan mai gadi ya rufe get din Fitowar da Wayarsa yayi yana kiran Hashim din "Ai ko Sai gashi ya Fito yana Dariya yace shigowata kenan Nima Yafada gami da mikama musu Hannu Gaba dayansu Suka Nufi cikin gidan Dr din suna hira Ali ya Sha kunnu yaqi cewa komai sai faman hararar Dr din yake Suna Zama Dr yace da Alama Akwai magana A bakin ka mutumina yafada idonsa kan Ali "Faruk yace Ai kam dai ga yanzu yayi min waya wai muhadu A nan "Dariya Dr yasa yace Tabbas kaji Sakona kenan domin dazu Alhajimu yake sanar dani sunyi magana da Abbah" "Nace yaje ya nema min Auranta" "Daga masa Hannu Alin yayi yace kaga malam dakata ya isa "yafada A fusace!! "Yacigaba da cewa gudanawa yarinyar take iyi Ai ba haka mukayi da kai ba daga magana jiya shine har zaka saka manya ciki Haka nace kayi? "Ya hakikance sai faman bala'i yakewa Dr kamar wani Ubansa harda bubbuga tebir din gabansa Daga masa Hannu Dr yayi Shima Cikin Fushi Kaga Ali ka Saurara min wai Ubanane kai ko kuwa dazakazo har gida na kanayi min Abinda Ranka yakeso Naje na saka manya cikin maganar Sai me Da kai ko ba kai Zan iya Auran D'ija In Allah ya yadda kai baka isa ka hana Abinda Allah ya shirya ba to ko kaima sonta kake ne ? Dr yafada Cikin hayaniya 'hade da kumfar baki "Idan Son ta kake Sai kafito mu sa takara muga wazai lashe za6en kazo kanata Wani 6a6atu!! "Mikewa Ali yayi jikinshi yana tsuma kamar zai kaiwa Dr mari yana nunashi da Dan ya tsa yace kai din Banza kai din wofi da zan hada takara da kai Mai zanyi da Abinda kakeso "Kana taqamar zaka Auri D'ija ko da sa Hannuna ko babu ko to zanga ta inda zaka Auri yarinyar indai INA raye"Dan Iska kawai!! "Rikeshi Faruk yake Zuwa yanzu yagama Fahimtar inda maganar ta dosa da dai sun sanyashi a duhu "Yace Wai mai yayi zafi ne haka kuke wani Abu kamar yara A kan mace wannan bai dace ba Ta inda Allah ya taimaki Dr ma Matarshi bata nan yayarta ta Haihu taje Suna "Shima Dr din mikewa yayi Rai A bace yacewa Faruk din dallah ka kyaleshi yayi Abinda ya gadama mana D'ija CE bazan fasa Neman Auranta ba Sai inga yadda zaiyi" yafada yana Jan tsaki!!! Wani!! Mugun kutufo Ali ya kaiwa Dr din cikin Tsananin bacin rai da Damuwa "yana Wuci da Sauri Dr din ya kauce Yace duka na zakayi Lailai Ali"" "Ka wuce duka ne Dan Ubanka Alin yafada yana wani Yunkurin kaiwa Dr din wani Dukan A fusace 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Muzaba Ni da kai shege kafasa Alin yafada kana yafice fuuuu kamar kububuwa da Rai A bace ganin wankin hula yanaso ya kaishi dare!!! Da ido suka bishi su duka!! "Dariya Faruk yasaki yana kallon Dr din yace kai yaya Aikai haka tafaru? "Kamar yaya haka tafaru yanaso inaso Allah yabawa mai rabo Sa'a inji Dr din" "Jinjina Kai Faruk yayi domin dai bashi da tacewa kasancewar yana cikin tsakanin mutum biyu Yace to kayi magana kaima Allah yabawa mai rabo Sa'a "Ameen Dr din yace babu ko dar domin yananan kan ra'ayinsa "Mikewa Faruk din yayi yanawa Dr Sallama ya fice daga Falon Dr A bayansa Kyallin motar Ali babu A gurin yayi tafiyarsa" "Babu Abinda Faruk yace Shima yaja motarsa ya tafi yana dagawa Dr hannu "Kai tsaye Bracck dinsu ya wuce Aikon motar Ali nanan A guri n A je wannan ne ya tabbarwa da Faruk din cewar Ali yadawo bai koma can family house dinsu ba Kai tsaye Part din Ali n yabude yashiga gami da Sallamah Babu kowa A falon Shiru "Sabida Haka dakin Ali yabude ya Shiga yana laluben makunnin Fitila kasancewar dakin Akwai duhu Yana Kwance kangado rigingine hannusa duk biyun yariqe kansa Haka Faruk din ya same shi Qarasowa yayi cikin dakin yana kallon Alin Cikin Nazari ya zauna kusa Dashi Tashi Zamuyi magana Faruk din yafada Banza yayi masa sai da ya kara maimaitawa Sannan Ali yadago kai da ido jazir yana watsawa Faruk din Kallo" "Ya mike A fusace Yace Kaga malam kaima tuntuni nasani cewar kana goyon bayan Dr tane A kan yarinyar Sabida haka babu Abinda zakace min "Gyara Fuska Faruk din yayi yace kamar yaya ina goyon bayan Dr Yaushe Kaga hakan? "Abinda da Bakinka ka fada yanzu mai zaka cemin do Allah tashi ta fitar mun A daki Alin yafada yana Huci!!!! ,,Anqi A fita nima in zaka dakeni ne to bissimillah Faruk din yafada" *MUJE ZUWA* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *153* Kallo Kallo Ake da Alin da Faruk din kana Faruk yayi gyaran murya gami da kara daura idonsa kan Alin "Yace Kaga Abinda nake guje maka dama tuntuni wannan ranar nake gudu nagaya maka da gaske Dr yake a kan yarinyar dake kuma yafika A zanchi yaje ya tari manya da maganar yanzu wa gari ya waya? "Mai zakace game da wannan gangancin da kayi Dan ganganci ne wallahi" "Ajiyar Zuciyar Ali yake ta Saukewa ya marasa tacewa Dole ya daina karyata zuciyarsa da Faruk din A kan D'ija Shi yanzu mafita yake Naima" Eh Ina Sonta Abinda dai kake so kaji kenan daga bakina ko Alin yafada idonshi kan Faruk" "Ai dama ni nasan kana sonta Faruk din yace "kai zaka nai marwa kanka mafita ni babu ruwana" "OK Ni dai da baki na yarinyar baza taji wannan kalamar ba na wakiltaka do Allah kayi min kokari Alin yafada" "Allah yasawaqe Ai har indai izzarka bazata bari ka nunuwa yarinyar so ba babu wani bata lokacina da zanyi" "Shawara daya zan baka tunda Shi Dr ya je gurin su Abbah kai mai zai hana kaje gurin Nene nasan ka nuna mata qudurinka kan D'ijan zata Rufa maka baya" "Shiru dakin yayi wajan minti biyar "Kana Ali yadago Fuska babu walwala yace bazan iya ba Wallahi kaji na rantse kai na mahakura da ita in dai har sai na Furta mata da baki na kana sane da halinta batada kunya ko kadan Rai nani zatayi!! "Shikkenan Faruk din yace wannan yana nufin kabawa Dr damar ya cigaba da nemanta kenan? "Mtsssss Do Allah ka Saurara min Alin yafada A fusace yace bakai ka daure masa gindi ba har ya samu dama irin haka gaka Kai ma Fice min A gida tunda baka da taimakon da zakayi min "Mikewa Faruk din yayi yana Dariya Yace kwarai kuwa yanzu zan fita kaje ka kashe wutar kowa tashi ta fishsheshi Allah bawa mai rabo Sa'a kai da Dr din" 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Ya fice yana kunshe Dariya ganin yadda Ali ya koma lokaci kankani "Siyama Na zaune A falo taga Fitowar Faruk Dakin Alin dama tana dakinta ta dinga jin hayaniya kadan shine dalilin dayasa ta fito "Gai dashi tayi tana qasqantar da kai Abin sai yabawa Faruk mamaki Amma bai nuna ba ya Amsa cikin Sakin Fuska "Tace Dama ina son magana dakai kallonta yayi yana kallon Agogo kana yace OK Allah yasa lafiya dai? "Fashewa da kuka tayi tace Wallahi A kan Abokinka ne Faruk yau tsawon Shekara Hudu da Auranmu nakasa shawo kansa Sai wulakanci yake min Abinda kasani dai Anayi har yanzu ba'afasa baya bani hakkina takowane bangare takarashe maganar Cikin kuka" "Tabbas Yasan da Wannan to shi yanzu bashi da tacewa kan lamarin dan yanzu ko da wasa bazai tari Ali da wani zancan ba sabida ganin Halin da yake ciki" "Sabida haka rarrashin Siyaman ya hau yi yace kikara hakuri kinji ko Akawai lokaci kici gaba da binsa kamar yadda Allah ya Umarci ko wace mace tabi mijinta inshi ne yake cutarki Allah zai sakamiki idan kuma kece kike cutarsa Allah zai sakamasa haka lamarin Aure yake" "Kukan munafurci tacigaba dayi domin sai taji kamar Faruk yana gaya mata magana Akan Abin dasukeyi ne A kan Alin" 'Kasa dago kai tayi har Faruk din yafice daga Falon "Shiko Faruk yana sane yayi mata wannan shagu6en domin ta San yasan duk irin Abinda sukewa Ali na cutarwa " Faruk yana Fita yaji kamar yabishi yai maisa dukan tsiya Dan Wulakanci yana nufin bashi da taimakon da zaiyi masa A kan lamarin lailai zai hadu da Fushinsa Wallahi Shi kadai yake wannan zantukan A zuciyarsa Afili yace Wai ni yaya Zanyi ne? *Gadanga manya kasa*😊 Kan Ya Ankara yaji An bude kofar dakin An shigo Siyama CE tashigo da Sallama Dago kai yayi yana kallonta batare da ya Amsa mata Sallamar ba ya zuba mata ido kawai Taku!! daya tayi ya tsayar da ita Shikanshi baya son irin Abinda yake Mata sabida darajar Dan Adam gami da kokarin Riqe Amana Amma yarinyar taqi ganewa"" Da Hannu ya Nuna mata kofa Alamar ta fita daga Dakin Kin fita tayi ta zube a gurin tana Rusa ihu Kallonta yake yana mamaki lailai kukan dadi take ina ma shine yake wannan kukan da yaji sassaucin Abinda yake cikin zuciyarsa Jin zata Cika masa kunne ya mike yayo hanyar kofar da nufin fita daga dakin yabar mata "Da Sauri ta mike domin tayi zaton zai mata Wani Abun ganin yadda ya dumfaro gurin Cikin A zama!! Gifta ta yayi yabude kofar yafice Wani irin wari ya Ziyarci hancinshi lokacin da ya wuceta din Da Sauri ya karasa Fita yana toshe hanci!!! 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Da Sauri ya Bude mota ya zauna yana haki wannan Masifa har ina *innalillahi* yake ta nanatawa A fili ko ta ina babu Sauqi Allah ka yaye min wannan jarrabawar" "A taikaice dai Ali nan cikin motarsa ya Kwana A ranar *Sugari* tayi kuka domin Shan hauka yayi mata Abinda ba yayi karkarinshi Kara daya wani Sa'in ma baya shanye kara dayan yake kashewa in Dan jin Shan ta ya bijiromasa ne babu yadda ya iya sai yasha yake jin dadi *Sigari* tazama Wani 6angare a jikin masu ta Ammali da ita Bature mugun mutum wallahi Allah ya isar mana da kai Domin dai *Sigari* Ita CE Ajalin Wani Sakamakon Lalata kayan Ciki gami da babbaka huhu *Allah ka karemu damu da zuri'armu masu Sha kuwa Allah kasa su daina*🤒 Misalin Biyu na dare Yafito Daga motar ya daura Alwala yashige massalaci domin yana jin tsoron komawa cikin gida yaji Wannan warin na Siyama Lailai yazama dole yayi nesa da Siyama in ba haka ba wataran Sai dai a zo a tadda gwarsa muddun zata ra6eshi"" Nafiloli yayi tayi gami da Karatun Al'kur'ani maigirma hade da kaiwa Allah kukansa Cikin qasqantar da kai zuwa ga *Sarki jalla wa Allah* "Har lokacin Sallahr Asubah yayi yana zaune ladani anan ya tarar dashi kowa nan ya Sameshi "Ana idar da Sallah ya mike ya fito daga masjid din ko sauraron Faruk yaqi Sabida Fushi yake dashi '' biyo bayanshi Faruk din yayi yana magana tsayawa yayi yana jiran isowar Faruk din Mika masa Hannu yayi Shima ya mika masa"nasa "Yawwa Barka da Asubah daga haka Ali yazare hannusa cikin na Faruk din ya huce yana cicin magani Sakin Baki Faruk din yayi yana bin qyeyar Ali da kallo cikin mamaki Auu Haushinshi yake ji kome? "Girgiza kai yayi ya shige part dinshi yace Allah ya kyauta maka Ali Akiana zaka wuce ni mai ye laifina Hummmm *Ni kam Nace kaida Abokinka babu mai shiga tsakaninku domin kaunar ta dabance daga Allah ne *Muje zuwa* 💋 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *Malukal milki zuljalali wal'ikiram* *page* *154* Da Wuri yagama Abinda zaiyi ya fice daga gidan Domin bayason Siyama tafito takara hada masa wani zafin da ya kwana dashi Waya yayi wa Ummi yace don Allah tasa malam Haruna ya kai masa Abin kari yana gurin Aiki "Wayar Faruk ce ta Shigo yana tsaka da duba Wasu takkadu kallo daya yayiwa Wayar da ya Fahimci Faruk din ne sai yaqi dagawa Yakira ya kai Sau Hudu yaqi daga wa domin Fushi yake dashi Sosai Mai zai cemasa yanzu "Shima Faruk Din gajiya yayi da kiran Yafito daga nasa Ofis din Domin yaji Wai mai Alin yake Nufi Ko da Ya shigo Ofis din banza Ali yayi masa Yaki kulashi "Cikin Mamaki Faruk din yace gaba ka dauka dani Sai kace ni najawo ma Ance maka ga yadda zakayi girman kai ya hanaka Sai ka tsiri Fushi da Mutane babu gaira babu dalili" Nan ma Shiru Ali yayi baice Uffan ba Sai ma ya dauki waya yana kiran Ogansu domin yakara yi masa bayani A kan 6arayin da 'A ka kama shekaran jiya Anyi Anyi Su fadi in da Sauran "yan Uwansu suke sunqi!! Tsaki Faruk yaja ganin yadda Ali ya shareshi ya barshi A tsaye gashi shima yana da tarin Aiki A Ofis dinshi yafito Sabida haka bai kara cewa Ali komai ba yafice daga Ofis din nasa gami da buga kofa domin yaji haushin yadda Alin yayi masa Yini Yayi A ofis dinsa Dan Sai wajejen goma da rabi ya bar gurin Aikin ya koma gida Wanka yayi kana ya daura Alwala yafito ya Shimfida dadduma yayi nafilfiilunshi Kamar yadda yasaba Sannan ya Kwanta yana jin Sassauci cikin zuciyarsa da haka har bacci ya daukeshi "Ba kwai Saura kiran Abbah ya shigo Wayar Ali A lokacin yana zaune yana kimtsawa duk da cewa Lahadi ce dole zasu Fita Aiki Sabida waddanan "yan Fashi da Suka kama Daga Wayar yayi gami da Sallama yace Abbah barka da Asubah Antashi lafiya? Daga daya 6angaran Abbah n ya Amsa Cikin kulawa yace Ya Mu jira ka ne ko mutafi katawo daga baya? "Ina Zamu je ne Abbah Inji Alin domin Shi har ga Allah ya manta da yau zasu zatafi gurin Nene "A'a kar dai ka Manta Abbah yafada yaciga ba dacewa ba yau zamu tafi can Wurin Nene Ba" 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Ayya Wallahi na manta kwata kwata Abbah" "Koda naji Abbah yafada" "Mujiraka kokuwa? "A,a Abbah kutafi kawai Na biyo bayanku muna da Aiki ne yanzu dole zan Dan nemi Alfarma'gurin Oganmu" "To Masha Allah Sai kazo din Abbah yafada yana kokarin kashewaya "Kwata Kwata Ali ya daina kula Faruk kiri kiri zasu hadu guri Sai ya shareshi Yau ma haka Suna tsaye a harabar bracck din nasu suna horar da kananan Sojoji Faruk din yana Masa magana A kan 6an garan Aikin nasu ya share shi Ganin Mutane zasu An kara ne yasa ya rabudashi kawai in sun koma gida Sai yafada masa mai yake nufi da Abinda yakeyi ******************** To Siyama Fa tana Wani Hali domin yanzu Abin har yaci Uwar na da Domin yanzu bayan Ruwan dake Fita Wasu kananun koraje ne suke fesowa gurin masu bala'in qaiqayi Sabida Haka babu shiri ta kama Hanya ta tafi Gida Cikin tashin Hankali tana gayawa Momy'n ta gashi in kaikaiyin ya motsa ko ina sai tayi sosar take jin dadi Hankalin Momy'n ta yatashi Sosai da Sosai Babu Shiri Sukayi Asibiti Tashin Farko likita da yaduba yace bai Fahimci komai ba kan lalurar domin har sparm din ta Sai da yasa A ka dauka domin yayi zaton ko Gloria ce Amma Abin Mamaki baiga komai ba Haka Dai ya hada Musu magun guna yace taje tai Amfani dashi in suka kare bata dai naji ba sai tadawo -------------------- "Nene taji Dadin Zuwansu Tadinga Murna ina A saka ina A je dasu tashin Farko ta ce Ina Muskili na Ali ko yayi Halinnasa Abbah yayi Dariya yace yananan tafe A kwai Aikin dasuke zaki Ganshi "Tace Na dauka Ai bai zuwa ne Ai daya hadu da Fushi na" dama Ina nemansa "Mikewa Abbah yayi ya nufi can 6angarsu ma'ana inda Suke Sauka in sunzo Ummi ma bayanshi tabi "Yayin dasu D'ija Kuwa suka Shige dakin Nene Suna ihun murna D'ija tayi tsalle tafada gadon Nene tace Wallahi Nayi kewar gadon nan "Dariya Fa'iza tayi ita ma tabita su ka kwanta tare Suna dariya "Tsaki Na'ima taja tace Sai kuyita Shirme Sai kace Wasu yara" "D'ija Na birgima kan fado tace ta66 ya Na'ima yara ne mana kananu ma kuwa" 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Tsaki Na'ima taja ta zauna kan kujera gami da Fito da wayarta As'useal ta Makala eirpix "Nene tashigo dakin da A zama ta gansu sun yi mata Rudu Rudu a kan gado Suna ta shewa babu Abinda ya damesu Hararsu tayi tace maye haka zaku kwanta min a gado sai kun bata min Dariya Suka dukkaninsu D'ija tace kai Nene Wannan gadon naki ma da bashi da dadi" "Eh naji bashi da dadin A dai Sakko min Ehee "Ta6e baki Na'ima tayi tace Sai kace Wani gadon Arziqi" Duka Nene ta kai mata tace yafi dai Wanda bashi dashi " yar Nema kiyi zuciya kema ki mallaki naki Dariya Suke tayiwa Nene Ita ko Sai Sababi ta ke tace Ku fito mushiga kchin tare domin baza Ku barni da kici niya ba Gaskiya Yau girki kadai zamuci mufa baki ne yaya zaki ce muzo Mutaya ki D'ija tafada" Rufe min baki Shasha Cewar Nene babu Abinda kuka iya sai Shirme haka za'a kaiku daki n miji babu fuss!! "Kai Nene Wallahi D'ija tafi ki iya girki yanzu Fa'iza tafada taci gaba dacewa in kika ci Abincinta sai kunnanki ya gutsire" Tunda yaya Ali yayi Santi Abinci D'ija Ai komai karshe ne "Cikin Mamaki gami da kama ha6a Nene tace kina Nufin Ali ne yaci Abincin D'ija duk iyayinsa gami da tsamtsami n nasa? Humm Nene kenan Sau nawa kuma Fa'izan tafada "Wani dadi ne ya lullube Nene tana Hamdala cikin Zuciyarta tace Allah ya tabbatar Min da qudirina A kan yarannan" Babu yadda Nene ta iya haka tai ta hidima su dam ma A kwai wata dattijiwa Delu dake nan makotansu take shigowa tana debe mata kewa gami da tayata Ai ke Aike "Gajiya ta hana Ummi fitowa Sai da su Nene Suka kusa kammalawa sannan fito Tayi tayi Nene ta tashi ta kar6eta Nene n taqi tace ta huttasheta *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *155* Dukannisu guri guda suka hadu domin Cin Abinci har Abbah cikin Farinciki da Walwala Jameel yanata Faman tsokanar D'ija kamar ko da yaushe sai dariya A ke musu "Abbah ya gyara Murya yace Ai muhimiyyar magana ce Abaki na nake tafe da ita "Cikin Farin Ciki Nene ta gyara zama tace Masha Allah Allah ya jishemu Alkairi Jin Haka yasa Na'ima Mikewa da Sauri tabar gurin Domin ta San maganar Bin bayanta Su D'ija sukayi duk da basu San ko wace irin Magana bace "Shima Jameel tashi yayi yafita can waje gurin Matasan Anguwa suka cigaba da Hirararsu Daga Abbah Sai Ummi a gurin Sai Nene n "Abba yace Mutuniyarki ce tasami Miji duk da Cewa bata San da Zancan ba Amma ni nayi Murna da kasancewar dacen datayi domin yaron Dan kirki Sosai" "Washe baki Nene tayi Tace Alhmdulilh Kaga Sai ka hadasu gaba daya kasa a daki kai nataya Fa'iza Murna Allah yasa za'ayi damu Ai sai ka fada masa yazo su daidaita kansu yaron" "Cikin nutsuwa Abbah yace ba Fa'iza bace Nene D'ija ce Ai" Kicin kicin da Fuska Nene tayi tace kamar yaya D'ija ita da take da Miji A Hannu "Wallahi Abokin Ali ne Dr Hashim likitan da ya dubata lokacin tana wannan zazza6in gaskiya yana da hankali sosai Gyara Zama tayi gami da Sake kwance daurin Dan kwali ta tasake daurawa tace bazai yiwuba yaje ya nemi Wata ni tuntuni nayiwa D'ija Miji domin Auran Zumunchi zan kulla to kaji !!!! Gaban Abbah ne yafadi kadan jin wata Sabuwar rigimar ta Nene wai tayiwa D'ija Miji A'ina yake Dan waye shi duk da yaji tace Auran Zumunchi zata killa Sai ya ba garar da Maganar Nene ya kara Sako Maganar Dr din dai A karo na Uku "Yace Ai dan gidan Alh Salihu ne wannan Abokin nawa ina ji zaki san shima domin munsha zuwa nan dashi Dama Muntsayar da daurin Auran Na'ima da Faruk nan da Sati Uku masu zuwa kinga in sun daidaita Kansu yaran sai Ahada kawai A huta 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Hayyagowa!! Nene tayi Tace ka kyaleni da wannan zancan kai kasan wani Salihu ni bansanshiba ina maka maganar D'ija Nada Miji A hannu kanayi min wata maganar banza to D'ija bazata kai Wannan kwanakin da kafada ba ma zansa a daura mata Aure in Kai bazakayi ba" "Cikin Kwantar da Murya Abbah yace kwantar da Hankalinki ne duk Abinda kikiso shi za'ayi yanzu Shi Mijin da kika zabarwa D'ijan Dan waye a cikin dangi? "Kinga Sai mukulla magana Kafin mu koma Sai Su daidaita Kansu Allah dai ya Sanya Alkairi yafada Cikin Rarrashi domin bayason bacin ranta ko kadan "Babu darr Nene tace Waye kuwa in ba Ali ba Shi nazaba mata A matsayin Miji ko tanaso ko bata so hakannan shima ko yana so ko baya so in Sha Allahu sai na idda wannan qudirin nawa to kaji"!!! "Cikin Al'ajabi gami da Mamaki Abbah yace Kika CE Ali Nene?? "Kwarai kuwa Nene n tafada babu Alamun wasa A fuskarta" "Ummi ko kusan daskarwa tayi a gurin dama tana zaune ne tana jinsu batasa musu baki ba Jin Abinda Nene tafada yasa ta dago kai a razane tana kallon Nene bakinta na rawa Ali Sam hadin ma bai yi ba!! "A jiyar Zuciya Abbah ya Sauke yace Masha Allah hakan yayi Amma kina ganin Babu Cutarwa a Ciki idan A kai wa D'ija haka kin San halin Ali faa baudaddan Mutum ne zama dashi Sai mai hakuri gashi dama basa jituwa A tsakaninsu Sosai "I Dan Sukayi Auran sa jitu babu Ruwa na ni Nene tafada taciga da cewa kai yanzu rashin Haihuwar yaron nan bata damunka duk da cewa Abin kamar gado yayi Amma jikina yana bani A kwai Alhairi a tattare da wannan Abin da nake shirin kullawa Sabida haka In Sha Allah D'ija da Auran Ali zata koma anan za'a daurashi Nagama yanke Magana. Shi kuma Masifaffen in Andaura An kai masa ita yasata A tsinken tsire ya tsire sannan ya soke A bango ta karashe Maganar har da dukan Cinya "Saura kadan Dariya ta Subucewa Abbah ganin yadda Nene take hakilo shi bata San in zata tona zuciyarsaba tagani tafi Auduga haske sabida tsabar farin cikin hadin dama shima yana tunanin haka a zuciyarsa Sanin Halin Ali ne yasa ya bar maganar domin kwata kwata bayason Abinda zai sa ya shiga hakkin D'ija domin yana ganin in ya matsa ayi Abun D'ija zata Sha wahala da Ali kasancewarta yarinya karama babbar mace ma Siyama takasa dashi Shi dai yana ta Addu'a Allah ya zabawa ko wacce Miji Nagari To Sai ga wannan Maganar daga bakin Nene hausawa nacewa duk Abinda babba ya hango yaro ko ya hau bishiyar rimi bazai zagani ba Amma yayi bala'in jin dadin Abin babban damuwarsa shine Abinda zai cewa da Alhjin Dr kasancewar ya Amsa masa da Cewar yabashi D'ija yazo kawai su dai daita Kansu Amma yasan Abinda zaiyi *Tofa kaka kara kaka tsara* 😊 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *156* Ganin Nene Sai fada takeyi yaqi karewa yasa Abbah yace Ai magana ta huce Nene na Aminchi yanzu Wacce Rana kika tsayar Domin daurin Auran? "Sauke Nuffashi tayi tace mubarshi juma'a mai zuwa nan da kwana biyar ko" "Hakan yayi Allah ya kaimu Abbah yafada" "Kallon Ummi tayi tace ke munata Magana kin zauna bakice komai ba" "Nene Mai zance Allah ya sanya Alkairi shine Abinda Ummi tace kawai Amma Cikin ranta tanaji bata Murna da Auran kwata kwata" "Mikewa Abbah yayi yace Zan Dan Fita in zaga mu gaisa da "yan Uwa kin San munjima bamu hadu da juna ba" "Ai kam Nene Tafada tace in yaso sai ka sanar musu da Abinda yake wakana" Sama Sama Ummi da Nene suka dinga Hira Bayan Fitar Abbah Nene duk sai taga Ummin ta can zamata kamar Wata Mara lafiya Sai bata tambayeta ba tana dai Nazarinta. 'Ita ko Ummi wani sa'in haka take komawa jikinta sai ya dinga mutuwa ita kanta bata San dalili bah' ******************** To Atai kaice dai Sai da Suka Kwana Uku Sannan Ali ya biyo bayansu hakan Ma yace Shi baiyi kwanakin da zasuyi ba zai koma Sabida yabaro Aiki Duk Wannan Abinda dake Faruwa Ali da D'ija babu Wanda ya Sani Na'ima CE kawai tasani itama Ummi CE tafada mata ita kan ta tajima tana Mamaki Al'amarin Wai D'ija zata Auri yaya Ali gashi bai sanar maganar ba yanzu in ya Sani wace tata burzar za'ayi domin ta San halin D'ija ba kanwar lasa bace ita ma Abba yayiwa Maihaifin Faruk Waya yagaya masa Duk yadda Ake ciki Maihifin Faruk din yace Ai hakan yayi daidai Sai kawai A hada gaba daya A huta ko yaya kagani? "Kwarai kuwa Abban yace nima Abinda nake tunani Kenan Amma A kwai wani Abu da nakeso in kulla tsakaninin Dr Hashim din da Fa'iza tunda bai Samu D'ija ina ganin yazo kawai nabashi ita Dan gaskiya nayaba da dabi'un yaron "Masha Allah kayi tunani mai kyau Alh Bashir Na tabbata yaron bazaiqi Amuncewa ba Sai kawai kayiwa Alh Salihu Maganar Abinda ke A kwai Kaga sai mutawo da Shirimu Cewar Mahaifin Faruk din" "Masha Allah yasaka da Alkairi Abbah yafada yana kokarin kashe waya yace yanzu. Zan kirashi in masa bayani n komai Sannan sukayi Sallama yakeshe wayar" Kamar yadda yayiwa mahaifin Faruk bayanin Abinda yake Faruwa haka ya zubewa Alh Salihu Magana "Alh Salhu ya nuna Farin cikinsa A kan hakan domin Shi yana son hada zur'ia da Alh bashir yace Na'amice da hakan Allah ya tabbatar mana da Alkairi yanzu n nan zankira yaron in masa bayani dama wani baya Auran matar Wani Allah yayi ita *khadijatu* n ba matarsa bace "Abbah yace Naji dad in Yadda ka Fahimceni Alh Allah yakara Zumunci" "Ameen Alh Salihu yace Kana sukayi Sallama gami da kashe wayoyinsu Cikin Farin Ciki 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 To duk 6angarori biyu Sun Amice da Maganar jiran rana kawai sukeyi Faruk ko Shida Na'imansa zubah soyyaya suke A waya kamar babu gobe Yana sane yaqi Sanar da Ali zancan ganin irin Rashin mutumchin da yake masa har da zai tafi bai masa bamagana ba sai shafawa yayi yaga bayanan wannan Abu ya batawa Faruk rai mutuka Shiyasa shima yaqi kiransa a waya ya qyaleshi yaga iya gudun ruwansa Dr Hashim ya Amince da maganar da mahaifinsa yazo masa da ita nacewar ya hakora da D'ija Anyi mata Miji in yana son Fa'iza Alh Bashir din ya bashi ita ma Ya dade kansa a kasa domin bai so haka ba Dan yana bala'in son D'ija da gaske Amma tunda haka ta kasance zai kar6i Fa'izan bai San Abinda Allah ya hukunta Kalar Fa'izan ya dinga tunanowa Wani Farinciki ne ya ratsa zuciyarsa domin yana son mace mai sanyin Hali gami da kunya in zai'iya tunawa ko gidan sukaje gurin Ali daga gaisuwa babu Abinda yake kara hadasu duk tsokanar ko da zai mata kanta a kasa sai dai tai murmushi ko tatashi tabar gurin Wani Farinciki ne ya dinga ratsashi Dan haka mikewa yayi yayiwa mahaifinnasa sallma ya fita "Yana Fita yayiwa Faruk Waya Suka dinga tattauna maganar da yadda Allah ya juwa Al'amarinsa "Dr yace Dazu da Safe zan fita Aiki Ai naga Motar Mutuminnaka Sai Hon nake Masa ya qyale ni nasan yasan Nine tunda yagane Mota ta Har A Har danja ta tsayar da mu a titi INA Masa Magana yaqi kulawa Sai cin Magani yake "Dariya Faruk yasa yace rabu dashi Nima ya dai na kulani yace Wai nine na daure ma gindi har kake shiga gonar da ba taka ba Ai can Kano gurin Nene yatafi kasan duk family NASA suna can "Shima Dr din dariya yasa yace rigima kenan na bar masa gonarsa Ai Allah yasa haka shifi Alkairi Ameen Ameen Faruk yace kana sukayi Sallama kowa yakashe Wayarsa Cikin Walwala da Farin Ciki 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Yana Zaune gaban Nene sai ina a saka ina a ka je take dashi an kawo masa kayyayaki an jere a gabansa sai wani lallabashi take yaci Shi kuma Sai Wani dacin Rai yake yana latsa waya yayi kicin kicin da Fuska Maganar ma Sama Sama yake Amsawa "Nene tace Wai ni ko baka da Lafiya ne naga duk kasanja min maigidana tafada tana Washe baki domin lallabashi take tana jin tsoro kar tazo masa da maganar dake A kwai yasakata A kwana tasan halin "yan kayanta "Lafiya ta lau yafada idonshi kan Waya yana ya mutse Fuska ya kalli jerin kayyayakin Abin dake gabansa daya bayan daya kana ya dauke kai "Yace Samin Wancan shi zanci yafada yana Nuna Fulas din bura busko Wanda yaji kayan hadi da Uban kifi hade da kayan lambu sai qamshi yake Jiki na rawa Nene ta hau zubawa tana dariyar babu gaira babu dalili tace Dan Nema nasan dama shi zakace zakaci kai duk wani kyalekyalen Abinci baya burgeka "A hankali yace in banda Abinki ina zan kai waddannan kayan Abincin da kika Aje min sai kace Wani Mai cikin zani" "A'a wai ko zakayi sha'awa ne yasa nayi maka kasan kai na Mussaman ne Nene tafada tana tura masa plate din Abinci gabansa ta sanya masa cokali a ciki har lemo sai da Nene ta 'ajiye masa da su ruwa duk A Cikin kamfen ne😃 *Lol NENE* Jin tace Wai shi na mussaman ne yasa shi sakin Murmushi yana gyara zama yace Abaki kike fada cewa ni na mussamanne dan kinga babu wancan yarinyar A kusa dake shiyasa data nanan Ai zaku hadu ne kuyita yi min Wulakanci San ranku" "Habadai Wace D'ija kuma Ai kaine Shugaba a ko INA ita ma D'ijan bayanka take bi Ai naji dadi dakuka daina fada da ita Fa'iza take cemin har Abinci take dafa maka ko? "Dan Allah ka dinga tausaya mata kaga marainiya CE ita takarashe maganar cikin kwantar da kai" "Dariya yake kadan yana cin Abinchi sai yaji duk wani 6acin ran da ike dauke dashi yana raguwa domin dai yana jin dadin Rarrashin da Nene take masa "Yace kowa ma maraya ne Ai Tace dake nayi mata Wani Abin ne ni meye ruwana da 'ita kowa sabgarsa yakeyi ki tambayeta kiji? Da Sauri Nene tace A,a batace kayi mata komai ba Nice dai nafada" Kafin ta rufe baki Ummi ta shigo dakin ido hudu sukayi da Ali yana zaune yana cin Abinci "Tace A'a kai kuma yaushe kazo"?? *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *157* "Yace ban jima da shigowa ba Ummi nasameku lafiya"? "Lafiya lau Ummin tafada tana zama cikin kujera tace ina Siyama na dauka Ai tare zaku tawo"? "A,a Ummi tana gida batajin dadi ma Ai" "Ai kam Nima yanzu nake tambayarsa ita Allah dai yasa Laulayi take naji kace bata da Lafiya Nene tafada tana washe baki" "Tabe baki Ali yayi yana Cin Abinchi yace Eto bandai Sani ba" Kamar yaya baka Sani ba cewar Ummi Nan da Nan ya gyara maganar ganin Ummi har ta fusata "Yace nabarta zata tafi Hospital da zan fito naso in kaita a dubata sai tace zataje Momy'n ta suje tare" "To Allah yabata Lafiya Ummi n tace" "Nene tace Allah dai yasa Ciki ne da ita" Bai ce komai ba yacigaba da cin Abincin shi cikin kwanciyar hankali yana tunanin maganar Ummi wai ya tawo da Siyama Lailai kam Ai tun A mota zata karasa shi da warinta Amma yaci Alwashin dole zai zaunar da ita ya tambayeta meye dalilin Wannan warin da take domin hakkinta dake Wuyanshi Ummi da Nene ko hira suke cikin sakewa har delu ta shigo itama ta zauna a nayi da ita dake macace mai wasa da dariya nan taita jan Ali Wasa Yana Amsawa kadan Nene tace kayi kya gama indai wannan Muskilinne sai faman Hira kike masa sai kace wata tsohowar redio yana shareki Ummmm!! tafada gami da gyara zama Dariya Ali yasa yace to ke ina ruwanki Har kin fara kishi kenan Ganin tana kula dani daga yau ma ita CE Uwar gida na sanja Goro ta 6antara tana taunawa tace naji Kuje ina nan a zaune zanganku A rana Dariya delu da Ummi suke ma Ali da Nene Yace Ummi ina Abbah ne da jamil? "Nene tayi Sauri tace zama zasuyi jiranka Suna can suna gaisawa da "yan Uwa to kaji!!! "Yace Nima zani ai sai dare tukkuna tace Sabida rashin son jama'a zakace sai dare sabida kar a ganka ko "Yace babu ruwanki ki kyaleni haka don Allah" "Dariya Delu take tace Ango da Amarya Ana fada Wai ina daya Amaryar take ne banji motsinta ba Tana nufin *D'ija* Qifta Mata ido Nene tayi Alamar tayi Shiro da Maganar dake Delu tasan komai Nene bata boye Mata Magana 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Nene tace Suna Can gidan indo kin San kawar D'ija ce tun a kuruciya jin nace mata yaranta Uku yanzu shine suka tafi gulma duk da ba a kauye muke ba ita ma inda a gabana take da tuni na Aurar da ita cewar Nene" "Delu tace kwarai kuwa Ai D'ija a kwai San girma da kamar bazata girmaba Amma yanzu dubi yadda tazama babbar mace" "Nene tabude baki zatai Magana su D'ija suka shigo Cikin Sallama "Delu tace "yayan Halak yanzu muke zancanku a she kuna hanya" "Iya Delu yaushe kika Shigo Cewar D'ija tana kokarin Tsallaketa tashiga dakin Sosai tace har muka tafi ina Cigiyar yau baki shigo da Wuri ba Kin bamu labarin Abinda dariya ko Fa'iza? Tafada tana dariya "Fa'iza ko ta shiga taitayinta ganin Wanda ke zaune a dakin Nene cikin Nutsuwa tace Aikowa iya Delu INA kwana Allah yasa yau kinzo mana da labarai masu dadi "Dariya D'ija keyi taji ta taka Kafar Mutum Taushi da Sanyi taji a tafin kafarta da Sauri ta kalli gurin jin tana kokarin Faduwa Yana zaune ya gama Cin Abinchin kansa a kasa Sabida baya da D'ijan tabashi bazai iya kallonta ba A sabili da irin dinki dake jikinta Atampah CE a kai wai Riga da siket dinki yadan dameta ba sosai ba hakane ma yasa tayi Amfani da babban mayafi to mayafin mai shara shara ne a na ganin komai Cikin Ransa yace Wai ita Wannan wace macece ne mara ji kowane kaya tasa sai sunfito mata da kiraaa jiki Wato bata daina Amfani da mayafi ba kenan hijaban sun tashi a banza lailai zai bata Mamaki Da Sauri ta Matsa ganin Wanda ta takawa qafa tana dan ya Mutse Fuska gefe guda kuma tana laluben inda ta cilar da Mayafin tun Shigowarta daki n sabida ita kanta tasan din dinkin jikinta ya Matseta yana can kan kyauran dakin A nan ta ratayeshi taje ta dauka ta lulluba tana wani Cin Magani Dariya yake cikin Ransa Lailai yarinyar nan shi take rufewa jiki Dan iska ta Mai dashi ko me "Fa'iza tace yaya Ali Sannu da zuwa ya Hanya? "Alhmdullh Fa'iza na nasa meku Lafiya? "Lafiya lau Wallahi tafada yace inaYa Na'ima dake Wataran haka yake CE mata kamar yadda Suke fada Mata "Tace Sun tafi zaga dangi itada su Abbah" "Cikin Kulawa yace ke meyasa baki bisu ba"? Sunkuyar da kanta tayi batace Komai ba "Yace ba tambayarki nake ba An jaki yawon gantali ko dama Abinda kikazo yi kenan to karkiqara bin Wasu yawo Har ki bar garin domin ba Abinda kikazo yiba kenan kinji ko "To Insha Allahu Fa'izan tafada" Kowa yayi zagi a kasuwa yasan da Wanda yake tsaff D'ija ta fahimchi da ita yake kawai Sai ta bagarar da shi Cikin Izza tace yaya Ali Sannu da hanya kazo Lafiya? Banza yayi Mata yaqi Amsawa Ta6e baki tayi gami da ga kafadu ta shige can kuryar dakin ta Bude katowar siff din Nene tanaso ta Canja kaya Cikin Ranta tace kayi kagama ba sai ka kara ganinaba Ma Ai nagama zaman gidanku Duk yana lure da Abinda take Masa ta kasan idonshi yana Mamakinta wato Dan ta ganta a gaban Nene take wannan Abin tana nufin Nene zata hanashi Hukuntata ne ? 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Fashewa da kuka Nene tayi tace Waton tun ina raye ka soma nunamin iya kata ko Ali Wannan yana Nufin Naka Naka ne Fa'iza ce taka D'ija bata da ga tan kowa Sai ni gashi tana gaidakai kaki kulata da kazo babu Wanda baka tambayaba cikin "yan Uwanka Amma baka Tambayeta ba ita Ooo Ni *Hajara* da raina nake ganin Wannan rabuwar kai Ali kagama nuna min iyakata tafada tana rusa kuka har da kwance zani gami da fyace majina da gefensa kamar gaske Duk ido Suka bi Nene n dashi har Alin Cikin Mamaki ganin Yadda take Kuka Sosai D'ija ma kukan tafashe dashi ganin Nene nayi suka hadu Suna kuka!! "Cikin Kuka Nene tacigaba dacewa Auuu Ashe idan na Aura maka ita Abinda zaka dinga yi mata kenan karshenta ma bakin cikinka ma ya kasheta to ko sai dai ka kasheta Wallahi domin bazan fasa Abinda nayi niyya ba *To kaji!!!* Tafada Cikin kuka har ila yau Dena Kukan D'ija tayi dama kakaloshi tayi Dan Nene ta tunzira Suyi Fada da Ali Tana Nazarin Maganar Nene Wazata Aura Masa "Bakinta narawa ta kalli Nene n tace Me kikace Nene naji kina Maganar Aure da Wa'Za'ayi? Cikin Zuciyar Nene tace Yawwa A she ta fahimta gwara Ayi ta takare kawai" "Tana kukan Kamar gaske tace dake za'ayi D'ija tun kina yarinya nake da Wannan kudirin don Allah kurufa min Asiri!!! "Wani yammm D'ija taji A jikinta Tsigar Jikinta na tashi jin maganar dake fitowa daga bakin Nene "Tafi Minti biyu bata ce komai ba Dan har Nene tana Murna a zuciyarta Dakin yayi tsitt Sukaji Wani irin ihu Wanda D'ija ta kurma Sai kace Wacce zata tada Iska tayi zaman "yan bori nan kan gadon Nene Cikin gursheqen kuka hawaye na shata ta kamar Famfo tace Shikkenan gwara kawai in kashe kaina in huta fiyafiya zansha wallahi in kikace Sai na Auri Wannan Mutumin tafada tana nuna Ali da Dan ya tsanta Wanda ke zaune yana tu'ajibun Wannan Al'amari Lailai *Allahu sami'uddu'ao ne* *Allah* ya kar6i *Addu'arsa tun kan Aje ko INA* *Alhmdullah yake ta nanatawa cikin Ransa* Gefe guda kuma yabi yahade fuska yayi mugun shan kunu Shi Lailai ba yaso Yana. Zaune yana kallon iskancin da D'ijan take A cewarsa D'ijan taci gaba dacewa dan an ga ni Marainiyace babu Uwa babu Uba shine za'a Min haka to Ina da dangi Uwa suma suna da Hakki A kai na Dan haka can zan koma in dai kika CE sai na Aureshi gwara in dawwama a haka babu Aure tafada gami da mikewa tsaye ta doro daga gadon da Sauri Sai kace wata Mahaukaciya Sabon kamo Dan kwali a hannu ta durfafi hanyar barin dakin Duk kaninsu da kallo suka bita an rasa mai tabuqa komai a cikinsu Da Sauri Ali yasa kafarsa daya ya tado ta ta kafar ta fado Kansa rigijifff!!! *MUJE ZUWA* 😊 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL. WAHABU* *Ya Allahu ya rahamanu* *page* *158* I ta dashi Sai nuffashi suke saukewa Tana zaune a cinyarshi dare dare tana kici kicin sauka shi kuma ya riqe hannu tamau yaki saki Sai sauke a jiyar zuciya yake Hannushi ta kamo ta gartsawa cizo Amma ko gezau yaqiyi ya dai sa mata ido Nene na sallalami tace yanzu ni kike zagi D'ija har dacewa zaki koma dangin Mahaifiyarki kan nace ga Wanda zaki Aura iyi? "Wallahi Nene ki dai na bata bakin ki ni nace miki bazan Aureshi ba mai zan yi dashi Mugu Azzalimi Wallahi babu ni babu shi tafada har yau tana zaune a jikinshi Shiko Ali wani kamshi yaji yana fita a jikinta mussaman gashin kanta Wanda Dan kwallin ya fadi lokacin da take tsalle tsalle Bai San sanda ya tusa fuskarsa tsakanin Wuyanta ba ya na goga gefen fuskarsa a gurin idonshi A lumshe domin ji yayi ba zai iya jurewa ba a sali ma baya cikin hankalinshi Da sauri D'ija ta dawo hankalinta jin tsigar jikinta na tashi da Abinda yake mata kan kace kwabo jikinta ya mace Ummi ta An kara da Abinda ya ke faruwa da Sauri ta bar dakin tana bawa Nene hakuri ganin irin Sababin da takewa D'ija Dan ita da delu basu Fahimci komai ba Gefe guda tana mamakin rashin kunyar Ali Fa'iza ma kai a qasa tafice daga dakin Mtssss dallah malami kasake ni in tashi ni ba "yar iska ba sai ai ta tabawa mutum jiki Aikin banza Aikin wofi tafada tana yunkurin tashi daga jikinshi Da sauri ya Mai da ita ya zauna yana mutsika hannuta cike da mugunta har yanzu ha6arshi na kafadarta tanajin Saukar Nuffashin sa Cikin Wata murya karama yace yau ni kike zagi *khadijatu*? Ummmm Me nayi miki Nima Ai bance inasonki ba banayi a kai kasuwa Amma in an bani kyauta ina so kamar dai yanzu na kar6a domin in farantawa Nene ranta 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Ihu ta kurma sosai Tace Nene kice masa ya sakeni bakiga Abinda yake min ba zagina yakeyi Wai shima baya sona nagayaminki halin da 'a ke ciki in kikace Lailai sai kin mana Aure zan samana fiya fiya nidashi kowa ya huta tafada tana ihu Dariya Aliyu yake kadan yace hakan yayi kyau kinga in mun mutu tare duk kin dauke min zunubi na kin daurawa kanki nima gwara dama na Mutu A kan in Aureki Dan dai kawai ni mai biyayya ne shiyasa yafada Hankalinshi kwance Babu ruwana Nene tace ba yanzu kikagama zagina ba ni yanzu Mai zaki ce min duk hukkuncin da Kaga zakayi mata kayi mata Ali tafada tana gyara zama "Yace rabu da ita Nene karya take Wallahi nasan Munna take a cikin zuciyarta zata Aure ni Aure ko babu fashi ki kwantar da hankali Nene zan faranta miki in Sha Allahu zan rike Amanar da kika bani badan i nason taba ni haka Allah yayi dani har yanzu ban sami macan Dana keso ba "Sai Washe baki Nene takeyi ganin yadda Ali ya Amince lokaci guda domin bata zaci haka ba tace kayi hakuri Ai kai Namiji ne mijin Mace hudu in muna raye kasamin Wacce kakaso sai ka Aura Wallahi kuwa to kaji!!!! Tafada farin ciki fal fuskarta "Shan kunnu D'ija tayi tana kallon Nene n ganin yadda take wani dariya babu Abinda ya dameta Fuska a Murtuke tace kice dashi ya sakeni in tashi naji na Amince nafasa guduwa "Allah yashi miki Albarka "yar nan kin sharemin hawayena Nene tafada kana tacewa Aliyun ya sake ta tashi Sakinta yayi ta Mike Furkarshi dauke da Murmushin Cin nasara. Ya zuba mata ido zama tayi gefen gadon Nene tana daura Dan kwalli kai in kaga daurin Dan kwallin kasan zatai rashin Mutumchi ne ta turoshi gaban goshi ta dau kafa daya ta daura a kan daya fuskarta kamar bata ta6a dariya ba "Delu na dariya ta Mike tana kallon Nene tace Ai sai mutashi mubar Amarya da Ango su zanta naga kamar A kwai magana a bakin angon zuwa ga Amaryarsa tunda yanzu munzama tsaffi!!!!!! "Dariya Nene tayi Cikin Farin Ciki ta Mike ta bi bayan Delu suka fita Kallonta yake Fuskarsa babu yabo babu Fallasa yana nazarinta tabbas A kwai Abinda take shiryawa Ai kwan kan ya Ankara yaji tace "Ali!! Da Sauri ya kalleta Ali kai tsaye yau ba yaya Aliyu lailai Ma sai ya share kawai "Yace Na'am kamar gaske" I donta Carr A kansa Fuskarta babu Annuri ko kadan tace ka Amince zaka Aureni ko batare da ko ina so ko bana so ba zaku hada Baki A cuceni Dan Anga ni Marainiyace ko Ai barasa Masoyi nayi ba Dan dai bana son kulasu ne kawai to Wallahi tallahi Sai ka gwammace kida da karatu domin bazaka tabajin dadin zama dani ba 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Domin kuwa ni bana sonka bana son mai sonka sai da kagama cinzalina gami da yimin mugunta kar ka mantafa ina sane da irin tsanar da kayimin lokacin ina yarinya ban manta ba Wanda har yanzu hakane babu Abinda kafasa sai da aka ga nazama mutum shine za'ace za'a aureni har da Amincewa ta farar daya Sabida dama kanaso na to ni bana so bazaka taba jin dadin zama dani ba kaji nafada maka mai ma zanyi da kai dubeka duk kafara zama tsoho ni nan sai yaro yasoban jini bazan Auri dattijo ba Ihee!!! "Gyaran Murya Ali yayi dama ya yi tsammanin haka daga gurinta Hankalinsa kwance yace Haka kika CE? "Ko Nuffasawa bataiba tace kwarai kuwa haka nace tafada tana zabga masa harara" "OK yace Naji kina Maganar ba ki rasa Masoya ba to suna ina ne ? Ko zaki fada musu su fito ni sai in hakura kawai tunda dama bawani so nake ba banaso a shiga hakkinki Ni dai a iya Sanina dake ban taba ganin Anyi Sallama anzo gurinki ba da sunan anzo zance Sabida tsabar bakin jininki hana karya dai nasan Mutum daya "Maganar zaki samin Fiya fiya in ci in mutu gwara haka a gurina kinga Sai in huta da Abinda ke damun zuciyata Wanda keece kika haddasa minshi nasan sai dai in mutu da Abin tunda a zuciyata yake Sabida haka Aiki yarage ga Mai shiga rijiya Aure dai babu fashi tunda Nene tanaso kuma nan gaba in nasamu Wacce nake bala'in so in Aura in kinga ni zaki zauna ki zauna wannan Abinda yashafeki ne da Muwarki ne "A fusace D'ija ta Mike tsaye tana nunashi da yatsaya tace baka isa ba Ali karya kake da da yanzu ba daya bace Wallahi tunda ka Amince nima na Amince muxaba ni da kai Dan halak kafasa Kana Maganar bani da Masoya kai kanka kasan kafadi Karya ninan da ka ganni Sai dai in ban Fita ba sai an biyo ni Maganar zaka kara Aure kaje kayi mana wace Macece zata iya zama da kai kar ka zata ba musan irin Cin Zalin da kakewa Aunt Siyama ba to bari kaji ni baka isa kayi min wannan mulkin naka ba Iheee!! Tafada tana hura hanci gami da girgiza jiki "Yana daga zaune ranshi a Mutukar bace ganin irin tujarar da take masa Lailai tasamu dama A kansa jikinsa sai tsuma yake ya Mike a fusace No No Ni kike zagi gami da fadawa Magana ko? "E An zaga din Ai kataro mach wallahi Al!! Kafin ta rufe bakinta taji Saukar wani ba hagon Mari jikinshi na karkarwa ya kara Mayar da mata da Wani yace Ni Sa'anki ne da zakisa a gaba kina gayawa magana son ranki Wallahi kece a wahale Bakinta bai mutuba Tace Anfada din gwara ka kasheni Ai in huta A kan Auren ka Mugu Azzalimi Kafarshi yasa yatake tata yana mutsika mata "yan ya tsu Tana kuka Wurjan jan ta dauki filon gadon Nene tana dukanshi da shi har yanzu bakinta bai mutu ba *Tofaaaaaa* 😊 *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY. WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *159* Da Sauri Nene tashigo dakin jin Kukan da D'ija take rusa Me zata gani Ali ne tsaye kan D'ija kwata kwata ma bata ganin D'ijan sabida rufeta da Alin yayi "Meye haka Ali Nene tafada tace kaifa dadina da kai kenan Abin duka baya yi maka kadan mai taimaka daga mata kafa don Allah tafada tanason dauke kafar tasa Fuskarsa A hade yace ba kyajin irin zagin da take min ni zata rainawa hankali ko ni sa'anta ne Angaya mata ni ma ina son hadin ne iyi kinga Nene do Allah ki kwance wannan Abin in ba haka ba zan iya yi mata rauni wallahi in dai tace zata dinga yi min rashin kunya Kafin Nene tace wani Abu 'D'ija ta samu ta mike sabida ya daga mata kafar tace karka fasa Ali kudirinka a kai na daban yake da nawa ni nawa ya Sha banban da naka Muzuba ni da kai Mugu Allah sai ya saka min tafada tana kuka hade da daukar fililokan gagon Nene tana jifanshi dasu tana kuka *innallahi* Ni *Hajara* Ke D'ija maye haka wane irin rashin hankali ne wannan wannan yana nuna cewa in an muku Auran ma wasan doke doke zaku dingayi. Ta fashe da kuka ooo Nene kuka D'ija kuka Ali na tsaye na kallon Ikon Allah delu kuwa sai rarrashin Nene take a kan tayi shiru don Allah A haka Abbah ya shigo ya samesu cikin tashin Hankali Ali ya kauce daga Hanya Abban ya karasa shigowa dakin Yana kallon Mahaifiyarsa na kuka ranshi a 6ace ya ke kallon Ali yace mai yafaru? "Ban Sani ba Abbah Ali n yafada cikin Fusata Abbah yace bana son rainin hankalifa Ali mahaifiyartawa na kuka ga ka a tsaye kace bakasan dalili ba Shiru Ali yayi kanshi A kasa Cikin Sauri D'ija tace zaginta yake wai shi baya sona gwara ta warware Abinda take kokarin shiryawa in ba haka sai ya kashe ni da kyar ta kwace ni A hannusa yanata takamin kafafu wai sai ya karya ni tafada tana rusa ihu gami da lanjarewa a kangadon Nene tana rike kafafunta kamar gaske 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 A Fusace Abbah ya waigo ya kaiwa Ali Mari!! Cikin Bacin rai yace A kanan wannan Maganar kasaka Nene kuka Sabida baka da Mutumchi Ali meye Abin D'ija da zaka dinga nuna mata kiyyaya karara iyi ai tafika kyawun Hali kai wace macece ma zata iya zama da kai bari kaji Dan Nene tafada tana son ta hadu Ku Aure ne yasa na yadda Amma kasan babu yadda za'ayi in baka ita sabida Sam baku dace ba me kafita dashi da har zaka dinga cewa baka so rasa Masoya tayi iyi? Yafada A zafafe yana kallon Ali ba tambayarka nake ba Abbah n yakara maimaitawa a karo na biyu? Yana tsaye kanshi a kasa ranshi a mutukar bace Yau shi Abbah ya mara duk a dalilin D'ija Lailai zai kullawa yarinyar tunda yake da Abbah ko mummunan kallo bai ta6a hadashi dashi ba balle duka domin dama ko da can shi ba yaro ne mai kwarafniya ba "Yace kayi hakuri Abbah don Allah Abar maganar na Amince shikkenan" "Cikin Wani Bacin rai n Abbah yace ko Ka Amince ko kar ka Amince Sai Anyi sabida ba Amincewarka muke bukata ba kasa mu yarinyar Arziqi har kadinga cika baki bakaso "Nene tace dakata Bashir!! Fadan ya isa haka Me yai Maka iyi yaya zaka dinga balbaleshi da fada har da duka iyi mai yai zafi tunda Abin yazama haka zan warware wannan kullin kowa ya huta kada bayan babu raina Wani Abin yafaru kowa yaje ya Auri Wanda yakeso to kaji!!!!!! Gaban Ali ne yayi wani Mugun faduwa jin Furucin Nene n Gumi sai yan ko masa yake ta ko ina ga bakinshi yanata motsi yakasa Magana Ta mai da kallonta kan D'ija tace ke kuma muna fuka nagama zama dake Dan Ubanki yau she Alin ya zageni iyi da zaki kullamasa sharri har kisa a mareshi a banza ko kece Autar mata Ali bazai Aureki ba ehee!! Sabida haka ki tattara yanaki yanaki ki tafi can dangin Mahaifiyartaki mungama zama dake nagama magana To kaji!!! Tafada tana ban tarar goronta hankalinta kwance Shi ma Abbah gumi yake yana Mamakin rikicin Nene yanzu yanzu zata fadi magana sai ta canja babu a binda ya dameta "Yace A'a Nene baza'ayi Haka ba kiyi hakuri Dan Allah tuntuni munyi magana da iyayen yaran nan sun Amince da haka yanzu daga baya kuma azo da wata maganar babu dadi hakan! "Sai kayi Bashir ni nagama yanke magana " Shiru dakin yayi kowa yana saka wacce zata fishsheshi "Abbah ya kalli Ali da rai A bace yace ai Kaga Abinda ka jawo mana ko ai shikkenan ka cuci kanka ni babu ruwana" "Dulu tace duk ko kwantar da hankalinku in Sha Allahu komai zai wuce ranta ne ya baci zuwa an jima zata sauko Harararta Nene tayi tace babu wani saukowa da zanyi ni nagama magana ehe!! Ficewa daga dakin Ali yayi hankali a tashe ga wani zazza6i da yafara ziyartarshi yanzu yanzu can 6angaranshi ya nufa yabude yafada kan katifa rigijiffff! Yana jin wani mugun Sanyi a fatar jikinshi 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 D'ija ko babu Abinda ya dameta jira take dare yayi ta hada kayanta ta bar gidan ta yadda da Abinda Nene tafada har in dai baza ta Auri wancan Mutumin ba Nene na kallonta tanata faman hada kayanta cikin jaka batace mata komai ba "Delu tace kiyi hakuri mana Nene don Allah kinsan duk Auran da a kai turka turka a kanshi yafi Albarka Wallahi zakiji dadin Abin nan gaba Kyaleni dasu Delu Dan sunga ina rarrashinsu ne shine za su sanya Min hawan jini Ai babu komai To babu laifi in ji delu tacigaba da cewa kin San sha'anin yara su baza suga Abinda a ke hango musu ba Kwafa Nene tayi bata ce komai ba "Me za'a girka ne delu n tafada tana kallon Nene" "Ko meye ma ki girka delu in ji Nene" Mikewa tayi tafita daga dakin tace to Allah dai ya Warware mana Shiru dakin yayi D'ija taqi kallon in da Nene take. Sai cin magani take tagama hada kayan tayi kwanciyarta a nan kangadon tana saqe saqe cikin ranta Ita ma Nene ko kallonta batayi ba ta dauki redio ta da karamar tabarma ta fita daga dakin ta shimfida tsakar gida ta zauna tana kokarin kama tashar *Redio Kano bello dandago* 'Na'ima da Fa'iza suka fito suka sameta a gurin nan suka zauna ana hira Delu na daga kchin tana basu dariya To Har Magariba Ali bai fito ba yana ciki Hankalin Nene ya tashi sai satar kallon bangaran nashi take domin tasan da tuni yafito zuwa massalaci tunda lokacin Sallah yayi Jameel ne ya shigo gidan jikinshi budu du da kasa domin bayan sun dawo daga zaga dangi shida su Abbah ya canja kaya yatafi filin ball' Da Sauri Nene tace kai Jameel Ali na Waje kuwa ? "A'baya nan Yazo A she ?,yafada "E mana zo ka duba min cikin dakinsa ko bacci yake nasan da tuni ya fito magariba tayi" Kafin ta rufe bakinta Alin yafito ya sauya kaya cikin jallabiyya fara karrr da ita hannusa maqale da carbi ko kallonsu baiyi ba ya fice a daddafe domin daurewa kawai yake jikinshi ya dau zafi zazzabi ne rummm a jikinshi *MUJE ZUWA* *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *LAM YA LID WA LAM YU LAD YA ALLAH*👏🏻👏🏻👏🏻 *page* *160* " kallo suka bishi dashi dukkaninsu Nene tace ko da naji ni nasan yana ciki yaron kirki. Allah dai ya canja maka da mafi Alkairi Amin su Na'ima suka ce duk da basu San me Nene takewa Addu'a ba D'ija na daga daki tanajin duk Abinda A ke wato ita ba Alheri bace ko me Nene take nufi wasu hawaye ne su ka dinga fitarma ta masu radadi wannan shine a dake ka a hanaka kuka Lailai Nene wato tana nufin tafison Ali a kanta shikkenan ai babu komai rayuwace. Wato ita babu Mai rarrashinta Sai kuka take ita kadai a daki N'aima tace ina D'ija take ne? Tana ciki n dak in Nene Fa'iza tafada Mikewa tayi ta nufi dakin Nene tabita da Harara tana tabe baki tace kini babbu kawai Wai Mai a kai miki ne tafada tana zama gefen gadon "Kyaleni ya N'aima D'ijan tafada tana hawaye "Ya Asalin in kyaleki cewar Na'ima ki gaya min ko da A kwai taimakon da zanyi miki" "Ya Ali Nene take so in Aura har da Cewa idan ban yadda ba Sai na bar gidan nan ni kuma na yadda in bari a kan na Aureshi "Lailai D'ija baki da Hankali A kan yaya Ali kike wannan kuncin da koke koke ke Abin farin ciki ne ai a gurinki gami da Alfahari Kafin Na'ima n ta rufe baki D'ija ta Mike a fusace tace kinga Ya N'aima Dan Allah rabu dani dama nasan bazaki goyi bayana ba wane farin ciki da Alfahari zanyi a kan Auran babban Makiyina Wanda bana kauna to bari kiji ni macace mai "yanci Kamar yadda zakiyi Auran so nima haka nakeso a kyaleni nayi Sabida haka ni a rabu dani haka "Rike baki N'aima tayi Cikin Mamaki tana kallon D'ija dake tsaye a kanta sai huci take tace ko dukana zakiyi ne Iyi D'ija daga Fada miki gaskiya "Bana son gaskiyar tafada a hasale" "Mikewa N'aiman tayi tana Jan tsaki taceAllah ya sawaqe miki Mara kunyar banza da ta Wofi kije kiyi duk Abinda kika ga dama rayuwarki ce dama babu Wanda kike jin Maganarsa 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Cikin Hayaniya D'ijan tace E Nafada nace bana so E A rabu dani din E dama wana ke jin Maganarsa Aikin banza Dana wofi Wallahi kar kiqara Cemin mara kunya ehee!!! Da Sauri N'aima ta dawo da baya ranta a bace domin D'ija bata taba bata mata rai ba irin yau daga magana shine take nema ta zageta Lailai ma Mari ta kai mata a fusace D'ijan tayi Sauri ta kauce tana girgiza tace to masu Dan Uwa zaki daura ne a kan inda ya tsaya Ku taro Ku karasa kashe ni tunda dama ba kwa kaunata to ta Allah bata Ku ba cikin hayaniya take Maganar Sai kace wacce tasamu tabin hankali Kan kace kwabo dakin har ya cika Nene tace Anya yarinyar nan baki da Aljanu kuwa wannan rashin mutumcin da kike ya isa haka ita kuma N'aimar mai tayi miki kike zaginta haka sa'arki ce ita? "Zumbura baki tayi tace to meye ruwanta dani ai ban kirata ba zatazo takaramin damuwa "Laila D'ija Fa'iza tace cikin Mamaki tacigaba dacewa ban taba tsammanin haka daga gareki ba Wai mai yayi zafi ne don Allah ki hakura ki fawwala Allah kibi maganar magabantanki da Abinda suka Umarceki dashi wallahi watara na zaki ji dadi har kizo kina Alfahari da hakan "Baza'ayi ba Malama Rufe mana baki Dan dai Dan Uwanki ne shiyasa kike fadin haka dama ai ba kwa ganin laifinsa tafada tana huci!! Fita daga Dakin N'ima tayi tana girgiza kai bayanta Fa'iza ta bi ita Ma Ciki jin bakin Cikin Abinda D'ija take Ai katawa kamar wata Mara hankali "Nene tace wai duk A kan Auran Ali kike wannan Abin iyi? To ki kwantar da hankalinki na janye Maganar shikkenan ko? Shiru tayi batace komai ba Nene tafice daga dakin tana Salllami Tada Sallahr isha tayi ganin Har masallatai sun kusan idarwa tana can gurin Shirmen da D'ija keyi Rai A bace Na'ima take sanar da Ummi Abinda D'ija takeyi duk a kan Auran Ran Ummi yabaci Sosai tace to ni meye nawa N'ima Bani da bakin da zance a fasa wannan Abin In da Alkairi Allah yayi in babu Allah yazabawa kowa mafi Alkairi shikkenan Tace ni kai na kwana biyu banajin dadin jikina wallahi sai in ta bacci gami da mugayen mafarkai gobe in sha Allah zakije gidan inna Mariya zata baki gan yan Magarya ki kawo min dazu mukai waya da ita tace zata sa Sale yaje kauye ya samomin "Allah ya kaimu goben Na'iman tafada gami da shigewa toilet domin dauro Alwala ganin har Magaruba ta wuceta tana can gurin mashiririciyar yarinyar can Nene ce kadai a tsakar gidan tana zaune tana lazimi bay an ta idar da Sallah ta bawa kofar fita baya Delu tagama Ai kace Ai kacenta ta tafi tun dazu D'ija tafito Cikin Hijab tana jan jakar kayanta ranta a bace tayi Hanyar fita daga gidan taji dadi da Nene bata ganta ba Dai dai soro na tsakiya sukayi karo da Juna Baya tayi da Sauri ta na zare ido domin jin kamshin turaran Ali tabbas Shine tafada a tsorace ga soran da Dan duhu kadan tsogunawa tayi tana laluben jakar kayan nata Faduwa tayi lokacin dasu kayi karo Ya Fahimci ita ce sabida hasken dake shigowa daga Waje kadan Sabida haka tsogunawa yayi shima ya damqi Hannta guda suka mike a tare Gabanta sai dukan Uku Uku yake kokari take ta Auro jarumta amma ina ta kasa sabida in ta tuno da rashin kunyar data rinqa zubaba masa dazu sai gabanta yai ta lugude Can kusarwar karshen soron ya kai ta ya Makure a jikin garu Maganarshi na fita A hankali yace Marakunya ina zakije ne har kin kare rashin kunyar taki? Ko zaki tafi can Dan gin maihaifiyarta ki ne batare da kin yiwa makiyinki Sallama ba Shiru tayi tana kici kicin kwacewa daga hannusa takasa wata zuciyar tace yi ihu kawai dole zai sake ki ! Ai kon Bude baki tayi zata kwarma ihu!! Cikin Azama ya Sanya tafin Hannusa ya damqi bakin " Wanda yayi daidai da Shigowar kira cikin phone dinshi! Hannu yasa ya lalubi Wayar Cikin Aljihunshi Faruk ne Tabe baki yayi ya danna wayar yakarata a kunnensa yace ina jinka? "they gang came here" Faruk din yafada Cikin farin ciki" "So What" in ji Ali" "OK haka zakace Faruk din yafada A hasale" "Yeah "Me kake so in ce maka bayan Wannan kasan dai bananan duk dacewa tare Muke gudanar da binkicen A kan "yan ta Addan natayamu Farinci baki dayanmu OK yanzu Sai yaushe zaka dawo ne sansamu ma katawo gobe domin miji dadin gudanar da binkicenmu a Kansu Mtsssssss Kaga Malam rabu dani do Allah inji da damuwata nan ma wani Aikin nake gudanarwa ya kashe wayar A fusace!!! *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *161* Mayar da Wayar Aljihu yayi yana tsaki gami da zubawa D'ija ido wacce ke maqure jikin bango tana kokarin kwatar kanta daga hannusa Daga Mata girarsa daya yayi cikin Sigar Rashin Mutumci yace kibani Amsa r da na tambayeki sai in sake ki kitafi Wahalar da kanki kike Shiru babu Magana domin bakin da zatayi maganar yari qe yana Murzawa Le6en yafara zugi kadan Dan haka da ido take masa Alama ya sakar mata baki idon ya cika da ruwan hawaye ga kafafunta sun sage gurin tsayuwa Qara matseta yayi a jikin garon Wannan karon kusancinsu da juna har yafi na da sunajin bugun nuffashin junansu Fuska babu yabo babu fallasa yace Ni ki ke yiwa iskanci son ranki da rashin kunya har da sharri duk ke kadai to bari kiji yarinya Sai kin Auri Ali ko kinaso ko ba kyaso tunda ni ina so shikkenan Dan ma kinsamu za'a tai makami Shashasha kawai Yafada yana sakin bakin NATA Ko Nuffasawa batayi ba tace to ni banaso kace kai kanaso nasan karya ne kawai Abinda kakeso dai a jikina karka dauka bangane kaba to Bari kaji ko ma meye yake daukar hankalinka a tare dani bazaka sameshi ba har abada domin ni jikina namasu mutumci ne "Wani murmushi Ali ya saki yana lumshe ido ya wani tsura mata su yace kwarai kuwa yarinya na ji dadi da kika Fahimci hakan tabbas ina son wannan yafada gami da tsorawa kirjinta ido Da sauri ta kalli inda yake kallo din tai saurin ta kalleshi har yanzu idonshi na kai Da sauri tayi yunkurin tsogunawa cikin wata matsananciyar kunya! Ya mai da ita ta tsaya da kafafunta Sun kuyar da kai tayi taki yadda su hada ido gabanta sai faduwa yake "Yace Ai yau a haka zamu kwana dake a tsaye ni banza n damuba tunda na saba kece a wahale fansar kanki a gurina ki Furtamin da bakinki cewar kina sona shikkenan sai in kyale ki ki yi tafiyarki 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 Motsa Baki tafara yi Cikin Bacin rai tace yaya za'ayi in ce inason Abinda na tsana duk duniya Gaskiya ni bana sonka Dan bazanyi qarya ba sai dai mukwana a tsayen kamar yadda kafada din" Bakin nata ya zubawa ido lokacin data ke magana ranshi yanata biyawa. Sai lumshe ido yake domin Sam bai ji mai take fada ba jikinshi har ya soma rawa Tsaki taja tana tafka masa harara ganin inda ya zubawa ido sai kace sabon maye sai lumshe ido yakeyi ! Tace wai maye hakane Dan Allah ka gafara daga kusa dani ni in wuce anzo anata naniqar mutum wannan sam bai dace ba a fuskarka sakk mutum wazai ce za'ka aikata haka Mtsssss "Magana a sarke yace mai ki kecewa ne "yan Mata Kara Maitawa? "Rai a 6ace tace nace bana sonka domin bazanyi karya ba" Haka kikace? Eh haka Nace tafada da sauri yace good "Naji dadin hakan sai muci gaba da tsayuwa a haka Dan wallahi bakiji yadda nakejin dadi ba'' Kokarin guduwa take yi Cikin qwarin gwiwa. Shi kuma ya kankaneta yace kokawa zakiyi dani ne? "Eh Mana Ai ba kafi karfina ba bakafi karfin Allah ba "Ok to kwace Mugani in zaki iya a hannuna" Tabbas ban fi qarfin Ubangiji ba domin gurinshi nake nema a kan ya Mallakamin ke Wani kallo D'ija take watsa masa tana ya mutse fuska tace yanzu kai ba kaji kunya ba da ka fadi haka wai Allah ya Mallaka maka ni ka cuce ni ko to ba Amin ba" "Girgiza kai yayi yace mubar maganar yanzu a'ina muka kwana zaki fada kokowa? Wallahi bazan fadaba tunda bana Sonka nafada na kara fada" Ok yace kawai bazato taji Fuskarsa tsakanin Wuyanta yana shinshinarta !A zabure ta Matsa tana kokarin zame fuskar ya riqeta da kyau a jikinshi "Muryarsa A rikice yace zaki Fada kokowa? Ko sai nayi miki Abinda yafi wannan kinga ki dai na bani wahala bani da Lafiya kawai kifadamin Abinda na Umarce ki dashi in rabu dake nima in huta da Abinda yake damuna yafada Muryarshi tana karkarwa kamar Wanda zai fashe da kuka "Tsigar jikinta CE ta soma tashi jin irin Yanayin yadda yake Magana yayi bala'in kashe mata jiki!! Jikinta yafara karkarwa. Shi rawar jiki ita ma Haka "Da kyar ta Bude baki tace kasake ni to zan fadamaka kaji!!! UhmUhm yafada kamar yaro qarami Cikin wannan Muryar dai da yayi Amfani da ita yace kifada mun a haka yafi dadi" Tofa Ida nun D'ija sun soma raina Fata sai zarewa take sai motso motso take da baki takasa furta ko A" tana tunanin ya za'ayi tace tanasonsa bayan bataso bayan haka kuma tana tsoron kar wani yafito ya gansu a haka duk da cewa soron a kwai duhu wannan Abin kunya da yawa yake!!! "Da kyar ta iya Furta kalmar ina sonka Ciki ciki *Lol* *D'ija*😄 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Yace Sake maimaitawa banji sosai ba kuma dai dai kunne na zaki fadamin" Banza tayi Masa tana kokarin Kwacewa yace bafa zan sake kiba sai kin kara maimaitawa domin banji ba" Hawaye ne ya fara zubar mata na bakincikin Abinda Ali yake mata Yace Au kuka ma kike lailai kukan dadi kike yarinya dama nine!! Kawai kifadi ina sonka Ali shine Abin kuka ta66!!! Da nine da tuni nafada Wallahi yafada yana kallon Fuskarta "Cikin Mutuwar jiki ta Furta ina sonka Ali!! "Kunnesa ya nuna mata yace matso da bakinki kifada min A nan yadda zan fi ji sosai" Bayyada ta iya haka ta matsa da bakinta kusa da kunnesa ta furta ina *sonka Ali* wani irin yanayi ya shiga lokacin da yaji hucin Furucinta a kunnensa tsigar jikinshin ta dinga mikewa jiki Babu kuzari ya saketa yace kina iya tafiya!! Kamar walkiya D'ija ta fita daga tsakaninsa tayi hanyar Waje tana Jan jakarta domin qudirinta na tafiya nanan gefe guda kuwa tanata wa Ali Allah ya isa da Abinda yayi mata Ganin tayi hanyar Waje ne ya tuna masa Abinda take shirin yi da sauri ya tari gabanta ya riqe hannuta tamauu! Fuska babu Walwala yace Ashe baki da Hankali ina zaki je da daranan iyi? Kuka tafashe dashi tace babu ruwanka malami bayan duk kun tsaneni Nene har da cewa sai nabar gidan dadin Abin ma ina da sauran dangi badaga sama nafado ba!! Dariya tabawa Ali Amma ganin tana kuka yasa bai yi ba tabashi tausayi sosai yarinyar yace to Munji ba daga sama kika fado ba yanzu dai ki aje maganar tafiya gefe guda kiyi hakuri ni da kaina zan kaiki can Ku gaisa shikkenan ko? :A'a ni kaman yau bazan kwana cikin gidannan ba zan tafine kawai" OK toum Muje kirakani In karbo Maganin zazza6i Sai ki tafi kinsan ni bako ne a nan ban San in da zan samu Camis ba" Banza tayi Masa ta fincike hannuta tafita da Sauri shima da sauri ya bi bayanta yakara damqar hannuta a karo na biyu suka fara tafiya zugwi zugwi babu mai magana kasan cewar A kwai jama'a a waje Mussaman Matasa!!!! *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 *NANA KHADIJA* 💜💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛💛 *STORY WRITTEN* *BY* *BINTA UMAR MM* *ABDUL WAHABU* *page* *162* "Har sukaje suka dawo babu Wanda yayiwa Dan Uwanshi magana Hannuta yana cikin nasa yarike sosai shine dalilin da ya hanata tafiya tanaji kunya shi kuma yaqi ya gane haka Dan haka Sai faman zumbura baki take cikin jin haushi Shi ko Ali zazza6in shi karuwa yayi domin daurewa kawai yake Amma shi yasan halin da yake ciki a halin yanzu Da ido Nene tabisu da shi hannunta ruqe da ha6a tace A'INA ka ganta ni Hajara Tafada tana kallon D'ija cikin Mamaki "Yace A waje na ganta Wai kin ce ta bar gidan yafada yana kokarin shigewa bangarensa Lai lai D'ija Nene tafada tace ai da kasani kabarta ta tafi kanta tayiwa ai tuntuni nace nafasa hada Auran tunda dama shine bataso Da Sauri Ali ya dawo baya yace A'a Nene yaya kike dawo da hannun a gogo baya ne yanzu yanzu muka gama magana da ita tace ta Amince ko *khadijatu* "Hararsa tayi Tace karya ne ban fada ba Nene" Sororo Ali yayi yana kallonta yace Ni nake miki karya ? Bata bari ya Nuffasa tace "E " Girgiza kai yayi ya sha kunu yace babu Laifi yarinya zamu hade ne zakiyi min bayani a inda nake miki karya daga nayi Magana zakice karya nake Lailai kin girma da yawa Ya Wuce yabarsu a gurin rai A 6ace "Nene tace sai ki huce ciki ai ke ko kunya bakiji ba Simi simi D'ija tashige dakin Nene tana zumbura baki Bin bayanta Nene n tayi tasameta kwance a gado hawaye yana zubah!! Zama tayi kusa da ita gami da kama hannuta tariqe sosai tace tashi muyi magana kinji *D'ija na* 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Mikewa zaune tayi tana share hawaye gami da cire hannuta cikin na Nene "Nene tace ki kwantar da hankalin kinji 'D'ija kiyi hakuri ki Auri Ali Dan Allah ki rufamin Asiri nadade ina burin inga nahada Ku Aure kiyimin Wannan Alfarmar kinji diyar arziqi *In Sha Allahu zaki ji dadin Abin nan gaba* Ba Dan bana sonki ba nace ki Aureshi ba Asali ma shine son da nake miki duk wani Abin da yayi miki bayan Auran ki gayamin ni zanyi miki maganinshi kinji ko Shiru D'ija tayi kanta a qasa takasa cewa Nene komai Nene tace baki ce min komai ba 'D'ija idan kina ganin zan takurawa rayuwarki to sai in hakura kawai Allah yabaki wani mijin Wanda yafi Ali "Kallon Nene tayi tana hawaye tace ki kwantar da hankalinki Nene na Amince kawai ina tunanin yadda zan zauna dashi babu so Asalima Abokin fada tane gefe guda kuma Siyama tana daga min hankali "Ki kwantar da han kalinki kinji ko babu Abinda Siyama ta isa tayi miki Wanda Allah bai miki ba ki shiga da zuciya daya gidan Allah yabaku zaman lafiya in Sha Allahu zakiyi Alfaharin Auran Ali Shiru D'ija babu magana Nene ko tanata zuba! Cikin Farin Ciki ******************** Washe gari a Dan sake D'ija ta tashi tana zaune gefen gadon Nene cikin wata doguwar riga mai taushi irin mai hular nan ce da Alama rigar ta bacci CE Su N'aima suka shigo ita da Fa'iza ko kallonta Na'ima batayi ba taje ta zauna tana gaida Nene tace ina delu yau bata shigo da wuri ba? E cewar Nene bayan ta Amsa gaisuwar tata tace yanzu zaki ganta ai tunda takwas tayi Ya N'ima An tashi lafiya D'ija tafada" "Lafiya lau lailai ne har kingama zagina Ashe kina Agaishi Mara kunyar karya kawai Cikin Fusata Nene tace kinga Na'ima kar ki takalota Dan ma kin samu ta gaisheki ki kyaleta Dan Allah Dariya Na'ima tayi tana ta6e baki tace Au na manta fa lallabata Ake humm D'ija Manyan kasa wato sai ma an rarrasheta akan ya Ali mata masu Aji a waje suna can suna Neman wannan damar da tasamu basu samu ba Amma ita tasamu tana wasa da'ita "Eh din baruwanku cewar Nene. Ku kyaleta Ai ita ma macace mai Aji ehee!! Cikin dariya N'aima tace kwarai kuwa naga Alama ai Hararata D'ija tayi tana girgiza kai bataso tasata kara yi mata rashin kunya shiyasa tayi shiru Wayar Fa'iza ce ta katse hayaniyar Nene da N'aima Da Sallama ta daga wayar D'r Hashim ne Nan da nan Fa'iza ta sanja murya Fuskarta dauke da Murmushi ta gaisheshi suka hau hira cikin so da kauna kamar sun jima da fara soyyaya ko kunya bataji. Amma wani Abin taken mayar masa da turanci sabida Nene 'D'ija sai faman hararata take tana jan tsaki!!!" 💜💜💜💜💜 💛💛💛💛💛 "Nene tace ooo duniya ina zakije damu yaran zamani sai a barku in kuna hira da samari har aro murya kuke ko makale ta Allah ya kyauta muku ummmm!!!! Tashi Fa'iza tayi tabar dakin Kunneta makale da wayar ganin Nene tana Mata hayaniya taki ta kyaleta ta yi hira da habibinta Na'ima ta kalli D'ija tace to kinga yadda A ke soyyaya ko yarinya babu Abinda kika iya sai shirme haka zamu kaiki Siyama ta mayar dake gora a gidan A kull !! Bakinki ya sari danyan kashi inji Nene taci gaba da cewa Ai babban goro sai magogin karfe D'ija na baza tayi goranci ba a ko ina ballan tana a gidan Ali D'ija na Mowa ce a ko'ina to kaji!!! Mtssss D'ija taja ta gyara kwanciya gadon Nene gami da lumshe ido ita kadai tasan Abinda yake damun zuciyarta Da kallo suka bita Nene takama Baki tana kallon N'ima da ido tace tashi ma ni kinzo kin dameni kinga waccan kwallar ta aje kubude a kwai ganyan Magarya da kaikayi debu su ki tafasa ko wanne daban daban zaku fara Amfani dashi ne dukkaninku Mikewa Na'ima tayi ta dauko ledar magungunan tayi waje dasu a hannuta ta samu babbar tukunya ta zuba ruwa sosai ta daurasu a kan wuta Delu ce tashigo cikin Sallama suka gaisa da Nene cikin mutumci delu tace A,a Uwar masu gida har yanzu bata tashi ba ne ? "Wai go wa D'ija tayi tana dariya kadan domin delu mutuniyarta ce tun tana yarinya tace tuntuni natashi delu ina kwana?? "Lafiya lao Uwata kun tashi lafiya" Lafiya lau D'ijan tace ! Nan Delu ta zauna ta dinga kwantar wa da D'ija hankali har da yi Mata misalin su a lokacinsu su basa sanin miji ake daura maka Aure dashi "Nene tace kwarai kuwa nima Abinda nake fada mata kenan tayi hakuri in Sha Allahu ita CE da riba Nene tace yawwa Angama hada kayan gumbar nan ko delu!?? Eh duk an hada an ma fara Aikinta karshenta ma kiga anjima an kawo ta inji delu. Tace Ai nasa Sallau yatafi can ruga ya samo mana nono mai kyau yanzu nan zaki ganshi ya dawo jarka biyu nace yasamo Yawwa delu inji Nene tace maganar wannan bakar zumar fa ?? Eh itama za'ayi in Sha Allahu ni da kaina zanyi ta kin San yaran yanzu duk basu Santa ba tunda tamuce ta mutan da Hakane cewar Nene tace Allah dai yasaka da Alkairi ya bar zumunxhi Babu komai cewar delu ai duk an zama daya Allah dai ya sanya Alkairi yabasu zaman lafiya *Amin Amin* Nene tafada Fuskarta dauke da Murmushi *MRS AHAMAD GWADABE*👌🏻👌🏻👌🏻 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🐾 *NANA KHADIJA* 🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ✍🏼 *WRITTEN BY* _Binta Umar_ ( _MAMAN ABDUL WAHAB_ ) 🅿 *163* "Kunneshi Makale da Waya ya fito daga dakinsa cikin shigar kananu n kaya jins ne da shart duk blue ne sunyi masa bala'in kyau rigar ta kamashi sosai. Power din shi a murmurde kanshi da hula hana sallah ya Manna bakin glass baka ganin ko qwayar idonshi shi ko yana ganin kowa tarr! A haka ya shiga dakin Nene cikin Sallama ya zauna cikin kujera yana cigabah da Amsa wayar da'ike "Ya jima yana wayar kana ya kashe gami da mayar da ita aljihun gaban rigarshi. Fuska babu yabo babu fallasa ya gaishe da Nene hakama delu. Delu tace Ango kasha kamshi kai tun yanzu kafara kamshin kenan. Kallonta yayi ta cikin glass din yace delu kenan kamshi ai sai Ku tsaffi. Dariya delu take ta ba gaira babu dalili ta gyara zama tace wane mu ai zan kawo maka Amaryar taka sai karasa wane kalar kamshi takeyi domin zan hada mata turare mai kama jiki irin na mu na da!. "Yar dariya Ali yayi yace ai kam sai ki bada himma Dan ni kam ina son kamshi Ammafa ba ko wanne ba Dan in naji tana kamshin turaran "yan bori ko ro ta zanyi. "Daga delun har Nene dariya sukasa delu tace kai dai bari ai da kanka zakace ta samma ka irin shi in kaji kamshin sa. Girgiza kai yayi yana duba a gogo kamar ko dayaushe yace Allah ya tsareni da shafa turaran mata badani ba yafada yana kallon D'ija dake gado a kwance. Kallon Nene yayi yace ita kuma bata tashi ba ne har yanzu?. Ta tashi mana cewar Nene tanajin ka !! D'ija ke D'ija tafada gami da jan Dan ya tsanta. D'ija naji tayi shiru ganin Nene taki ta kyaleta ta Bude ido tace menene Wai Nene? Wallahi bacci nakeji. Cikin dariya Nene tace ai Dama Ali ne yake tambayarki zaku gaisa. Mikewa zaune tayi tana masa kallo mai kama da harara duk a zatonta baya ganin irin kallon datake masa sabida glass din dake fuskarsa a ya tsine tace ina kwana ya Ali?. Shiru yayi yaqi Amsawa yana kare mata kallo tacikin glass din kamar babu gobe. Sai data kara Maimaitawa sannan ya Amsa ciki ciki Fuska babu Walwala Komawa tayi tai kwanciyarta tana Dan Jan karamin tsaki. Saurin dauke idonsa yayi daga kanta ganin yadda hular dake kanta ta zame ta sauka kafadarta bakin gashinta ya bayyana "Bai kara kallon in data ke ba domin kar yazo yayi abin kunya a gaban su Nene "Yace Nene mai kuka girka ne na karii yunwa nakeji?" Kafin Nene tace komai delu ta mike tsaye cikin A zama tace Lailai kam babu zama Maigida bai karya ba ni Delu!! "Tace mai zan kawo maka ? Cikin sakin Fuska yace ko meye ma zanci Uwargida sarautar Mata Cikin sauri tafita tana dariya gami da cewa Ai ko yanzu zan hado maka Abinci Tana fita Ummi ta shigo suka gaisa da Nene cikin mutumchi kana ta fita daga dakin bayan sun gaisa da Ali tana kara jadda damasa cewar ya daure yaje su gaisa da "yan Uwanta suna ta cigiyarsa duk da cewa duk dangi daya ne Yace kar ki damu Ummi zanje insha Allahu daga zarar na mike a gurin nan "Bayan Ummi tafita Ali ya kalli Nene yace gaskiya delu tana da kirki sosai ina son mutum Wanda ya San Abinda yake Cikin dariya Nene tace delu kenan ai mutuniyar kirki ce ga tsafta ai duk tsafa tata delu ta kusa tafini Kwarai kuwa cewar Ali tsafatar ta ne ma yasa nake cin Duk wani abu da zai fito daga gareta kin sanni dai da tsamtsami Kan ya rufe baki delu ta shigo hannta dauke da kayan kari ran ka ta kaff ta aje agaban Ali Gami da jera masa komai yadda zaiji dadin ci Ai kuwa Ali kasa ya sauka ya tankwashe kafafu yafara kwasar girkin tsofaffi Ya na ci delu na bashi labaran ban dariya Nene na samusu baki kadan kadan !Sai ga Ali ya zage yana faman tulluqa dariya kamar cikinsa zai ciwo domin wani abin in delu tayi sai ka dara dole Lokaci guda yaji yana bala'in kaunar matar tasan duk yadda zatayi tasa mutumn cikin farin ciki D'ija ma Dariya take kyalkyalawa a 6oye domin batayi bacci ba duk tanajin Abinda suke yi ita ma tana kaunar delu sabida Abin dariyarta in tanayin Abu kamar gaske. "Wayar Ali ce ta katse labarin da delu ke yi ! Daga wayar yayi domin ganin waye! Siyama ce babu Abinda ya canja a yanayinsa ya daga wayar kana yana cigaba da cin Abincinsa Daga daya bangaran Siyama cikin kwantar da murya tace Oga na Dan Allah kadawo wallahi bani da lafiya sosai munje hospital da momy na naga dr yace kwata kwata lalura ta bata asibiti bace yanzu narasa yadda zanyi tafashe da kuka wur Jan Jan Dake ya Bude muryar wayar dukkaninsu sunji mai maganar har D'ija gabanta ne yafadi jin muryar Siyama Tabashi tausayi yace Ok toum kinga please ki dai na kuka komai yayi zafi maganinshi Allah zanzo in Sha Allah dama ina so in zauna dake zan tambayeki wasu Abubuwa before in tafi Amma Allah bai nufa ba kiyi hakuri in dawo sai musan me ya ke faruwa ko Dadi ne ya kama Siyama jin Ali yana rarrashinta sai ka wai ta hau shagwaba ta babu gaira babu dalili! Biye mata yadinga domin yabawa D'ija haushi ai ko taji domin wani bacin rai ne yazo ya tokare mata a maqogaro jin yadda Ali ya sake yake hira da Siyama Abinda da bayayi sai wani rarrashinta yake Ta dinga sakin tsaki ita kadai a kwance "Nene tace kishiyar tawa CE babu lafiya? "E Ali yace yana maida wayarshi Aljihu" Masha Allah Allah ya in ganta cewar delu ai in kaji dama likitoci suna fadar basu gane wace irin cuta ce ke damun mutum ba to tabbas dama ciki ne da mutum "Ai kuwa Allah yaraba lafiya cewar Nene" "Ameen Ameen Ali yace yana Mikewa gami da kallon Nene yace kizo kirakani in je in gaisa da "yan Uwa wallahi wasu gidan bazan iya kai kaina ba "Tabe baki Nene tayi tace ai ko kaji kunya Ali ni babu in da zani ga D'ija nan kuje tare ma da ita dama bataje ba Komawa yayi ya zauna cikin kujera yana Sosa kunne da key dinshi idonshi a kan D'ija n yace ok to yi mata magana ta tashi inaso ne yau yau din nan inje in duba jikin Siyama Hakan yana da kyau cewar Nene dama ina ta yi maka Addu'a Allah yabaka Ikon yin Adalchi a tsakaninsu D'ija ta hau tashi wannan karon baccin gaske ne ya soma fizgarta Bude ido tayi tana kallon Nene ba tace komai ba "Nene tace ko karyawa bakiyi ba kin kwanta bacci ki tashi Zaku zaga ke da Ali ku gaggaisa da jama'a in yaso in kun dawo sai ki kwanta din "Nene ki kyaleni dan Allah tafada tana gyara kwanciya" A'a ya Asalin in kyaleki Nene tafada da rai a bace taci gaba da cewa wannan ita ce damarki ta karshe nan da "yan kwanaki kin zama matar Aure ya kamata kije kuyi Sallama da DANGI!! Ganin ran Nene ya 6aci yasata Mikewa zauna tana gyara hular kanta rai a bace ta fice daga dakin domin kuwa sai tayi Wanka sannan Duk yana lure da irin harare hararen data ke masa ita duk a zaton ta baya ganinta Nene tace ina kuma zakije ki ka fita nazata kaya zaki sanja kawai Zanyi Wanka ne sannan inzo in karya D'ija tafada domin tasan Ali baya son jira kila in yaji haka zai iya cewa ya hakura yayi tafiyarshi sai taga yakara gyara zama cikin kujera Zumbura baki tayi ta fice daga dakin cikin zyciyarta tace mutum kamar maye Nene tace Ai kaji Abinda tace ko sai kajirata tunda kai zata raka" Yana laluben wakar mutuminsa joe cikin wayarshi yace Ai dole injira kin San Hausawa nacewa Amarya bata laifi inji su fa Amma bani ba yafada yana dariya yacigaba da cewa yo ni ko yau a ka kai min Amarya tayi min laifi wallahi Uwarta zanci A'a Ali cewar Nene dama ina so inyi maka fada a kan saurin hannunka Dan Allah kar in kaima ka D'ija laifi kadan kadinga dukanta. Kasan yarinya CE "Yace to kar ki damu Amma ita ma kiyi mata Fada babu ruwanta dani banason rashin kunya da gadda ma kin San duk halinta ne in nakafa doka a gidana banaso a karya min duk Abinda nace inaso ta dinga so sai mu zauna lafiya da ita "Ay duk nasan halinka Ali Dan Allah Ku zauna lafiya ita kuma zan jamata kunne sosai Allah yabaku zaman lafiya da zuri'a dayyiba Allah yabaka ikon yi rike Amanar da nabaka Allah yabaka hakurin da jimiri da daukar dawainiyar mata biyu Nene tabashi tausayi sosai da Sosai kana yaji dadin addu'ar datake masa sabida haka rage Sautin dake fita ka daga cikin wayarsa yayi kasancewa a kwai eirpix a kunnenshi! Ya kama hannuwan Nene duk biyun ya riqe anasa yace ki kwantar da hankalinki Nene Wallahi tallahi kinji na rantse miki ko zan riqe miki D'ijan ki da kyau babu cuta babu cutarwa mutukar kikaga wani Abu ya biyo baya bayan Auranmu ba fata nake ba to badaga gareni bane in Sha Allahu naji dadi kwarai da wannan kyautar da kika yi min Wallahi da zaki tona zuciyata kiga yadda take A kan D'ija da kinyi mamaki. Amma babu komai zakiyi mamakina in Sha Allah Da yar dar Allah satin da a ka kammala bikin zaku tafi umara ke da delu kuje kuyi mana Addu'a Bakin Nene yaqi rufuwa sai dariya take gami da Farin ciki tanata shiwa Ali Albarka!! *muje zuwa* *kuyi hakuri dani Dan Allah Wallahi ina muku kokari* 😄 *A kwai tsare tsaren da wasu daga cikinmu muke gudanarwa mu writer's domin kawo cigaba ta fannin bunqasa har shen Hausa domin ci gabanmu mu Marubuta. Ina fatan dukkanin Abunda zanzo muku dashi zaku karbeshi hannu bibbiyu za kuyi min kyakykyawar Fahimta tananan zan tabbatar da cewa e lailai son da kukewa min kukewa rubutana na gaskiya ne* *I will Always say thank you very very much to my people* 😘 *love you All* Wallahi ina son Ku ban cire kowa a cikinku ba💋💋💋 *Allah ya kara danqon zumunxhi da kauna ta Dan Allah*👏🏻 *MRS AHAMAD GWADABE*