🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 ❤‍🔥👨🏻‍💻 MISKILI NE🧑🏻‍💻❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa Free Page 7&8 *cigaban labarin* ......misalin k'arfe 6:17 pm"fahad shariff ne zaune a parlourn gidansa"yana sanye da wondo 3quater fari k'ar da farar t shirt"gabansa laptop ce yanata danne danne"sai k'amshi turaren sa me dad'in gaske ke tashi Acikin k'ayataccen parlourn nasa"yayi kyau fuskarsa nata shek'i tayi fiyau da ita gwanin burgewa,sbd d'azun yaje Ammasa Aski"gaba d'aya hankalinsa na kan laptop d'in"yatura red lip nasa na k'asa cikin bakinsa yana tauna"Ahaka mus'ab da yarinyar da baba ladi suka shigo cikin parlourn da sallama"ba tare daya kallesuba ya Amsa da k'yar"baba ladi tabi parlourn da kallo tana girgiza kanta ,Aranta tace lallai Ana kashewa k'asa kud'i"mus'ab ya zauna gefensa dukda basufi 40 minit da rabuwa ba Amma saida yace"Abokinah barka da hutuwa"baba ladi kuwa hannun yarinyar ta kama suka zauna kan carpet tana fad'in Alh Ina wuni?"ya d'auki kusan second 5 kafin ya juyo ya kalleta anutse yace"Ina wuni baba?"pls ki kirani da sunana karki samu damuwa"wancan shine d'akin da zaku zauna qkwai komai ciki"ga kitchen shima"yafad'a yana yiwa yarinyar kallo d'aya ya d'auke kansa"sabuwar doguwar riga ce abaya Ajikinta"wacce Ayanzun mus'ab yaje da rigar yabama baba ladi tabata ta canza"yadda rigar ta Amshi jikinta kuma ta yafa mayafin zaka zata batada wata matsala"da Alama time d'in datake hayyacinta tanada nutsuwa da kamun kai.dan ta nutsu sosai tama k'i kallonsa"baba ladi kuwa godiya tayiwa shariff ta mik'e tsaye rik'e da ledar kayanta ta nufi d'akin"itama yarinyar kamar tana jira ta mik'e tsaye da nufin ta bita....K! shariff yadakatar da ita"raba Ido ta farayi tanaso ta wuce Abinta"bakya jine?zonan kiji mezan fad'a miki" yakirata cikin k'asaitacciyar muryarsa me dad'in sauti ga masu sauraronta...pls kasan fa ba sunanta tasani ba bazata gane kiranta kakeyi ba"cewar mus'ab Ahankali"banza sheriff yamasa ya rufe laptop d'in gabansa ya maida dubansa gareta"suka had'a Ido! haka nan yaji k'irjinsa ya buga lokaci guda"wanda yayi mamakin meyasa yaji hakan?"saiya basar yasakar mata harara yamata Alamar tazo da hannu"itadai tana tsaye hawaye cike da idonta ta kallesa ta kalli mus'ab"wai meye zata maka daka matsa sai tazo?"tamkar bazai tanka mus'ab ba"cike da gadara yace"idan tazo zaka gani"bema rufe baki ba ta iso Ahankali gaban table d'in ta aza dogayen hannuwanta masu Jan kalle ga yatsu a saman laptop d'insa "Azatonta Abin wasa ne"wata rikitacciyar tsawa yadako mata yana saka hannunsa ya ture hannayenta"ta rintse Ido jikinta na rawa"yaja tsaki yana kai hannunsa gefen veil d'inta"kasancewar saku saku yake saiya zame"kusan rabin gashin gaban kanta yafito"da k'arfi ya murd'e mata kunne yana fad'in daga yau zaki koma tab'a Abinda babu ruwanki dashi?"k'ara ta saki yacika kunnan yana jan tsaki,yayinda mus'ab ke kallonsu kamar tv"sharif na yatsina fuska yace"zaki mun shiru ko saina mareki ne?inaso kisani kika mun k'azanta babu ruwana da baki hayyacinki zaki sani ne!kin shigo kinata kallon mutane baki iya gaisuwa bane?".....eh ni ban iya ba"tsaki yakoma ja"Agundure yace"daga yau sunanki *Amaan* idan na kiraki ki Amsa! tashi kibani waje"Aikuwa tana tashi da gudu ta nufi d'akin da baba lady ta shiga"wanda mus'ab na ganin yadda jikinta ke juyawa ya kauda kai yana mamakin halin Abokin nasa"Ajiyar zuciya ya sauke kafin Anutse yace"Ina baka shawara kabi yarinyar nan Ahankali,ko kuma Amaan d'in daka saka mata zance?"banza shariff yamasa ya maida hankalinsa wajen TV"dan gaba d'aya har mus'ab d'in haushinsa yakeji "shi kuwa be damu da shirun daya masa ba yaci gaba da cewa"idan kana tafiyar da ita da tsawa da hantara zata dinga jin tsoronka tana maka kallon mugu"sannan bbu kyautatawa kenan idan kamata haka"karka manta Amana Aka baka ita"idan tsohuwar nan fa ta lura kana kyararta tasanar ma mlm fa?"me kake tunani zai d'auka?....look mus'ab! kasan dai ba'a tursasani ko?"so what da duk Abinda kowa zai d'auka A kaina ne?"idan kuma na cire hannuna kanta banida damuwa da hakan sai kaje ku k'arata kaida ita"iya Abinda yafad'a kenan ya mik'e tsaye kamar zai tashi sama ya haura upstairs....sosai ran mus'ab yab'aci"sai kawai ya mik'e tsaye ya fita daga cikin parlourn"dama daga waje yayi parking d'in motarsa "kasancewar dama shariff ya sanar masa ya sallami ma'aikatan gidan sbd beson saka Ido"Akuma d'azun da mus'ab d'in zaije d'aukar su shariff ya sanar masa yayima baba ladi bayanin yadda zasu rayu Agidan "beson k'azanta,zata yimusu break fast da lucsh itada yarinyar"mus'ab d'in kuma yamata bayanin komai..... Amaan na shiga d'akin ta fad'a jikin babah ladi tana kuka"menene kuma yafaru?"ba hamma bane"kuma yace"sunana Amaan"d'an murmushi baba ladi tayi tana shafa kanta tace"to shikenan daga yau duk wanda yace miki Amaan ki Amsa da na'am"sannan kidena yawan kuka da wannan guje gujen idan bakiso kuyi fad'a da yayanki"kuma kidinga sallama duk inda zakije"dato ta Amsa tana sauke Ajiyar zuciya sai kuma tace"wai hamma yace"bana gaida mutane"to daga yau ki dinga ce masa Ina wuni"idan da safe ne kice masa Ina kwana?"yanzun ki tashi ga bayi nan kiyi Alwallah kamar yadda na koya miki idan na fito sai muyi sallah"dato ta Amsa ta tashi tsaye ta wuce bath room....sheriff kuwa da takaicin Amaan da mus'ab yayi Alwallah ya tafi masjeed"be dawo gidan ba sai bayan sallar isha'i yamusu take aways guda biyu na Abinci me rai da lafiya"dukda komai na bukata ya Ajiye d'azun da suka baro gidan mlm"yanzun kayan sawarta yakeso zuwa gobe ya siyo mata"suna zaune a parlourn Amaan na kallon TV"babah ladi ta latso tashar da sukeyin Tum & Jerry"kasancewar ta iya Amfani da romote"Ahankali yayi sallama"tun kafin ya rufe baki Amaan tace "hamma Ina wuni?"batare daya kalletaba yace"lafiya qlau" ya matsa ya mik'a mata ledar hannunsa"ta Amsa tanata kallonsa "shi kuwa bema kalletaba anutse yace"baba ladi zan wuce gidan Ammi da safe zan dawo insha Allah "babu wata matsala zan rufe gidan"idan zaku kwanta ku kashe hasken ko Ina"dato ta Amsa sukayi sallama"Atare sukaci Abincin suka k'oshi "baba ladi nata koya mata Abinda take ganin yaka mata ta koya"sai wajen tara da rabi na dare sukayi shirin kwanciya bacci......washe gari baba ladi bata sha wuya wajen saka Amaan tayi wanka da brush ba"saidai kayan jiyane ta maida"Atare suka fito parlourn"baba ladi ta gyara ko Ina tanama tunanin ta shiga kitchen taga meke Akwai da zata had'a musu break fast "sharif ya shigo da red d'in jallabiya Ajikinsa"yanata zabga k'amshi"fuskarsa bbu walwala ya gaisheda babah ladi ya haye upstairs yana jin Amaan na cewa"hamma Ina kwana?"yamata banza ya wuce Abinsa"ita kuma bbu wayo saita mik'e tsaye tabishi bayan yabar parlourn"tana hawa stars d'in tana kalle kalle kamar meson tuna wani abu "tana murd'a handle d'in k'ofar parlourn k'amshin turarensa me dad'i yadaki hancinta....y'an kalle kalle ta farayi taga babu kowa Acikin parlourn"har zata fita sai kuma ta lura da wata k'ofa,hakan yasa ta nufi k'ofar gaba gadi ta murd'a ta shiga saidai bata rufe ba"Assalamu Alaikum! ta fad'a cikin y'ar siririyar muryarta bata jira ya Amsaba ta turo baki tana fad'in shine hamma nace Ina kwana bakace lafiya qlau ba?"ta fad'a tana kallon bayansa yana tsaye gaban ward rope"yana d'aure da farin towel iya k'ugunsa"da alama Akwai Abinda yake nema cikin ward rope d'in "dan yabada baya ba'a ganin fuskarsa"tunda yaji motsin Anturo k'ofar gabansa ya buga! ransa yabashi itace"yaji haushin barinta da baba ladi tayi harta biyosa"saidai miskilin kamarma besan da zamanta cikin d'akin ba"cikin shagwab'a tace"hamma Ina kwana?"doguwar tsuka yaja yajuyo afusace yana fad'in you are very stupid! waye yasa ki shigomun d'aki???....wani irin mugun furgita tayi datayi Arba da body building d'insa ,especially gashin dake cike bisa faffadan k'irjinsa bak'i sidik"da sauri ta juya har tana buge fuskarta cikin bango ta fice daga cikin d'akin"yaja dogayen tsaki yana ganin Anya zai iya taimaka ma yarinyar nan kuwa?"bara kawai yaga mus'ab suyita ta k'are bazai iyaba"ya Ayyana haka Aransa yana furzan da zazzafan huci daga bakinsa ya nufi bath room.... Amaan kuwa da kuka ta sakko down stairs d'in "babu kowa a parlourn ta zauna tana sharb'an kuka tana tab'a gefen goshinta har yayi fushi yanata mata zugi"saita zare veil d'in saman kanta tayi tagumi tanata tunani"can baba ladi ta fito rik'e da plate guda biyu Ahannunta"saidai yadda taga yarinyar tayi tagumi ga Alamar kukan datasha taji tausayinta"Ajiye plate d'in dankali da k'wai tayi tana fad'in Amaan lafiya naga kinyi kuka?"wannan kuma fushin da goshinki yayi garin yaya hakan yafaru?"shiru tayi tanata k'yafk'yafta idanuwa sbd batasan wace Amsa zata bama baba ladi ba"ita kuwa bata koma cewa komai ba saita koma kitchen"bbu jumawa ta dawo d'auke da cup d'in tea da bread a leda ta Ajiye mata tana fad'in maza kiyi karin naje nayi wanke wanke "shagwab'e fuska Amaan tayi tak'i kallon Abincin"har baba ladi taje ta d'akko nata ta nufi d'aki tayi karin ita tana zaune har tea nata ya huce"sai sharb'an kuka takeyi wanda batasan dalili ba"Ahaka baba ladi tadawo parlourn tasameta"gefenta ta zauna tana kok'arin yimata mgn mus'ab yashigo cikin parlourn da sallama"yana rik'e da ledojin shopping Ahannunsa"kallo d'aya yayima Amaan ya d'auke kansa "kafin ya duk'a suka fara gaisawa da baba ladi"sai yaji Amaan na cewa Ina kwana?"ya kalleta yana d'an murmushi ya Amsa ya zaro teddy daga cikin ledojin yana mik'a mata"saima sannan ya lura da fushin da goshinta yayi da kuma Abincin da bata tab'a ba"tasowa tayi tanata kallon teddy d'in,yadubi baba ladi dake zaune yace"ga kayan sawarta nan"yak'are maganar lokacin da Amaan ta Amshi teddy d'in"wanda hakan yayi daidai da sakkowar shariff k'asan "yayi bala'in d'auke kai, yayi kicin kicin da fuska"Amaan na ganinsa tasaki k'ara ta yar da teddy d'in k'asa tana nufar bayan baba ladi da sauri ta b'oye fuskarta jikinta nata b'ari da rawa"sarai shariff na lura da ita saiya basar ya nufi wajen teddy d'in yaduk'a ya d'auka batare daya yiwa kowa mgn ba yafita yabar musu k'amshin turarensa.....numfashi mus'ab ya sauke yana kallon baba ladi Atak'aice yace"shariff bashida yawan mgn saiya zama dole yake mgn"kuma beson hayaniya shiyasa kikaga beyi mgn ba ya fita"karka damu babu komai"ke Amaan zoki karya kinjiko?"ba hamma bane zai dokeni"to ai ya tafi ko?"mik'ewa tsaye mus'ab yayi yayiwa baba ladi sallama yafita"saidai koda yafito bbu motar shariff Alamar yatafi kenan"afusace shima yabi bayansa da nufin yasameshi office duk wacce zasuyi suyi sbd yakaisa mak'ura"Aganinsa kome yamasa yaka mata ya tsaya su gaisa shine zai tafi?"da wannan tunanin ya iso wajen Aikin nasu"ko office nashi be nufa ba yanufi na sheriff... Miskilin na zaune yana danne danne a laptop wani mutum na zaune kan kujera yanata zuba masa baya nai "wani file na rik'e Ahannunsa"sallama mus'ab yayi ya shigo fuskarsa babu walwala yanemi waje ya zauna bayan sun gaisa da mutumin"cike da gadara had'e da shan k'amshi shariff ke dubar mutumin kujera la lulawa dashi,tamkar bayaso yace"Alh zance guda ne! bana Alfarma Akan Aikina"indai kasan kanada gaskiya miye Amfanin ka damu sbd inada vedio d'in?pls kaje ka koma tunani"bazan Amshi wannan file d'in ba"daga haka yaja bakinsa yatsuke yaci gaba da Abinda yakeyi"mutumin kuwa yasan halin shariff kaifi d'aya ne"saiya mik'e tsaye cikin fushi yana fad'in wlh wlh!! muddin kasaki vedio d'in nan zan baka mamakin da wani mahaluki be tab'a baka ba....tun kafin mutumin ya rufe baki shariff yayi tsalle guda ya dira bakin k'ofar office d'in ya murza key"kafin cikin izzah yanufi gabansa yana sakin wani irin shegen murmushi irin na mugunta"wlanda yayimasa masifar kyau"yayinda mutum ke kallonsa gabansa na fad'uwa"remote ya d'auka ya kunnah TV, Atake Abinda yafaru yanzun cikin office d'in ya bayyanah harda kalaman mutumin"gaba d'aya mutumin jikinsa rawa yakeyi"matsawa shariff yayi yajuyo laptop d'insa saiga vedio d'in shariff ya watsa a media da layinsa na sirri"wanda Dr Mansoor ne dama ya d'auki vedio d'in batare da mutumin yasani ba a Asibiti"kasancewar mutumin na sakawa ana fitar da zuciyar duk wanda ya mutu abashi"yana biyan doctors d'in mak'udan kud'ad'e.....gaba d'aya jikin mutumin rawa yakeyi"be samu damar furta komai ba Shariff yakira tele phone"mus'ab dake zaune yana kallonsu ya mik'e tsaye ya jawo wata loka yazaro Ankwa da bindiga ya nufi gaban mutumin yana fad'in your under arrest! daga haka ya d'aura masa Ankwa da hannunsa guda, gudan hannun ya saita shi da bindiga"wasu police masu farin kaya suka shigo su biyu zasu tafi da mutumin"sai sannan shariff yace"ku Amshi phones nasa"inaso kasani ba'a shamun Alwashi"daga yanzun idan ka tashi fita farauta ka dinga shiri babba sbd bakasan su waye zaka had'u dasu ba wajen farautar....shima wanda ke saku bin wannan hanyar very soon zaizo yasameka acan"ku nufi police station dashi"zanyi mgn daga sama ko shugaban k'asa zaizo be isa yaganshi ba"daga haka yayi shiru yana huci"bayan fitarsu mus'ab ya kallesa yana tab'e baki yace"yanada kyau ka kasance me uzuri Arayuwa"idan na fahimceka gaba kakeso kayi dani kome?"duk Akan na fad'a maka gaskiya shariff "ko kana so ko bakaso saina fad'a maka ita koda zaka yanke Alak'ar dake tsakaninmu dakai...miye laifin Amaan daka d'auki tsana ka aza mata?Ina lura yanzun tsoronka takeji"tana ganinka kamar taga dodo jikinta har rawa yakeyi"ga teddy na kawo mata Amma ka d'auka bansan mi hakan ke nufi ba"shin miye ribarka idan ka matsa mata koka sata kuka?miye fad'uwarka idan ka zauna da ita cikin sakewa da bata kulawa had'e da kyautata mata?bansan meyasa duk wata alak'ar da zata had'aka da y'a mace kake guduntaba?" A misali ba fata nakeyi ba idan k'anwarka ta tsintsi kanta cikin wannan jarabawar wani na mata haka zakaji dad'i fisabilillahi?"baka san wacece yarinyar nan ba ko matsayinta a musulunci"idan tadawo hayyacinta ta fahimci yadda kake hantararta ai mutuncinka zai zube wajenta"inaso kayi hak'uri ba danni ba kodan na isa ba"kayi Abinda yadace game da yarinyar nan harta samu lafiya ta kama gabanta"Ayanzun misali idan naga za'a kasheka wlh zan iya fansar da raina akanka"badan komai ba saidan sbd mutane sunfi amfanuwa dakai bisa gani"monzon Allah S A W yace"ceton ran mutum guda mumuni kamar ceton ran Al'umma ne"haka kashe mutum mumuni kamar kashe Al'umma ne baki d'aya"nasan kasani na maka tuni ne"idan ka taimaki Amaan ta rayu tacinye jarbawarta har akayi nassarar daka sadata da iyayenta wlh ka cececi rayuwarta"zata iya yiyuwa mutane na karuwa da ita"shin karatu takeyi kota gama ta fara Aiki duk bamu sani ba"jikina yabani ta fito daga tsatso me kyau....iya nan mus'ab yayi shiru"shariff beyi mgn ba dukda kalaman mus'ab sunyi tasiri sosai A zuciyarsa Amma ko a fuska be nuna Alamar hakan ba..."sai yaji be kyauta mata ba"dukda shi Aganinsa bashida laifi meyasa zata wani kama biyosa dakinsa idan Atub'e fa yake??"mik'ewa tsaye mus'ab yayi sbd yasan ko kwana zaiyi shariff bazai masa mgn ba"shi wani lokacin har mamakinsa yakeyi"sosai Aransa yaji yana tausayawa duk wacce zata samesa Amatsayin miji"musammun kan wannan MISKILANCIN nasa...ni zan wuce office "gobe insha Allah friday Ina kyautata zaton fareedah zasuje wannan garding d'in itada k'awayenta"insha Allah idan sunje za'a sanar mana sai muje"okay kawai shariff yafad'a be koma mgn ba "mus'ab ya fita yana girgiza kansa....da yamma Amaan na zaune parlourn da riga da siket na kanti Ajikinta"maroon masu ratsin fari"kanta bbu d'an kwali tana kallon catoom"sosai tayi kyau jikinta nata k'amshi"sai yamutsa fuska takeyi sbd cikinta ked'an murd'awa, da Alama watantane zaizo"baba ladi na kitchen tana wanke wanke"Ahaka shariff ya shigo cikin parlourn"murya can qasa qasa yayi sallama fuskarsa Ad'aure"cikin rashin saa idanuwansa suka sauka kanta"yana lura da hannunta saman cikinta"saidai ta bashi haushi da any time bata son zama da d'an kwali...sam Amaan bata ji motsin saba"kamar Ance ta juyo , Aikuwa suka had'a Ido"da sauri ta b'oye fuskarta cikin cinyoyinta jikinta na rawa"yaja tsaki yanufi kan 2 seeter ya zauna"tana d'ago kanta da nufin ta duba koya hau sama saita koma ganinsa zaune"da sauri ta tashi da nufin ta gudu d'aki"taku biyu tayi taji Amon jarumar muryansa yana fad'in ke Amaan zonan......✍️ saura page 1 free Page yak'are maza ki biya naki kar Ayi Babu ke👇🏼 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 ❤‍🔥👨🏻‍💻 MISKILI NE🧑🏻‍💻❤‍🔥 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa last free page 9&10🙌 .........Cak ! Amaan ta tsaya ita bata juyoba ita bata tafi ba"shariff yatab'e baki yana zare takalmin k'afarsa sawu ciki"ak'ule yakoma fad'in saina maimaita miki kizo ne? yafad'a batare daya kalletaba"Ahankali ta juyo idanuwanta cike da kwallah tana fad'in hamma bazaka doke niba?zancen kikeso"kika sake kikamun kuka ko ihu wlh sai ranki yab'aci"yak'are maganar agundure yana yimata kallo d'aya ya d'auke kansa"ita kuma Atsorace ta iso nesa dashi ta zauna kan carpet"jin yayi shiru beyi mgn ba yasaka ta d'ago kanta ta zuba masa fararen kyawawan idanuwanta saman had'ad'd'iyar fuskarsa"cikin shagwab'abbiyar murya tace"hamma gani! banza yamata saida ya gama shan k'amshinsa batare daya kalletaba yace "daga yau kika koma ganina kina wani ihu ko rawar jiki rankine zaita b'aci"meyasa bakya jin mgn ne?"and last one ki dinga zama kanki da d'an kwali "karki yadda nasamu gashi koda guda d'aya ne a cikin parlourn nan"ya furta da k'yar yana jan tsaki sbd ganin ta rufe Ido tana hawaye....Atsawace yace"tashi ki bani waje"ni ciki nah ke ciwo Ai"d'an jim yayi k'irjinsa na bugawa yana fatan Allah yasa ba period zata yiba"saidai miskilin bece mata komai ba"tafi mintina 5 zaune daga ita saishi Acikin parlourn babu kuma wanda ke mgn cikin su"shi yatashi tsaye yanufi upstairs"tana ganin yabar parlourn ta turo baki irin na yara tana hararar bayansa ta tashi ta wuce d'aki ta kwanta"har baba ladi ta gama Abinda takeyi a kitchen ta dawo d'akin Amaan na saman bed kwance tanata juye juye taci kuka ta godema Allah"Amaan ki tashi muyi sallah ko?"ni bazan iyaba cikinah kemun ciwo"Ashsha! sannu kinji?"Amma kidena kuka kinjiko?"kasa mgn Amaan tayi ta rufe Ido tana koma dafe cikin"da k'yar baba ladi tayi sallah ta fito main parlour jiran shigowar shariff sbd tasan yana masallaci"be kuma shigo gidan ba saida aka gama sallar isha'i"ya shigo da nufin yayi musu sallama yatafi gidan Ammi"yasha brown d'in jallabiya sai shek'i kyakykyawar fuskarsa keyi"Amsa sallamarsa kawai baba ladi tayi ko gaisuwarsa bata Amsaba tace"Amaan fa batada lafiya"ciwon ciki ne ke damun ta"Ina zaton kamar Al'adanta ne zaizo....saida yad'an yatsina fuska yana daga tsayen cikin nutsuwa yace"ta fad'amun d'azun Amma na d'auka shirmenta ne "ah ah gaskiya da gaske ne, tanama can sai kuka takeyi nayi rarrashin nagaji Amma tak'i yin shiru"bece komai ba yanufi d'akin....tana kwance saman bed sai shure shuren k'afafuwa takeyi ,idanuwanta jage jage da hawaye"ta dafe k'asan mararta"gashin kanta yabaje saman pillow"kallo d'aya shariff yamata ya d'auke kansa yana mamakin wannan wane irin gashi ne da ita?"sai kuma yaja k'aramin tsaki yana jingina jikinsa Ajikin bango"cikin k'asaitacciyar muryarsa yace"tashi kimun bayanin meke damunki?...da sauri ta tsaya da shure shuren k'afafuwn data keyi"takuma dena kukan"saidai bata tashi zaune d'in ba"ta bishi da kallo da jajayen idanuwanta.....wai hamma nah kai baka yin dariya ne?"ta fad'a cikin sub'utar baki "da mamaki yazuba mata manyan Idanuwansa yana tab'e baki had'e da cewa"gulma zaki tsaya yi ko fad'amun Abinda ke damunki zakiyi ne?"saita kauda kanta tak'iyin mgn"sosai tabashi haushi yaja tsaki yadoka k'ofar da k'arfi bayan yafita"itadai baba ladi na kallonsa bata yi mgn ba"zuciyarta nada tarin tambayoyi sosai game da fahad sharif....Aharaban gidan ya tsaya yakira Abokinsa Dr Mansoor "kasancewar yasan beda matsala yamasa bayani Atak'aice k'anwarsace da suke zaune da mahaifiyarta Agidan sa bbu lafiya"Dr Mansoor yasanar masa nanda mintina 15 zai iso"bayan yagama wayar yayi shiru yana tunani yana jan tsaki"yana nan zaune Dr Mansoor yakirashi yana daga waje"okay ka shigo ciki get d'in bud'e yake"daga haka ya yanke wayar yanufi main parlour"babu kowa,hakan yasa yanufi k'ofar d'akin "tun kafin yashigo yaji muryar baba ladi na rarrashinta tanata kuka"yaja gajeran tsaki yana jin haushin Amaan "adak'ile yayi sallama sau biyu ya shigo"Amaan na ganinsa ta nutsu"wata uwar harara ya watso mata fuskarsa Ad'aure yace"ga likitah nan zaizo yadubaki kisanar masa dame dame ke damunki?"zai rubuta miki magungunan da suka dace"tunda kinfi k'arfin niki gayan meke damun naki"to shikenan bara na fita saiya shigo"cewar baba ladi tana rab'awa gefensa ta fita"shi kuma yanata cin magani kamar yana jiran ta fita"murya aka usashe yace"bayan kin bashi Amsar Abinda ya tambayeki naji kinyi wata mgn sai ranki yab'aci "daga haka shima yafita"Amaan ta kwab'e baki tana sauka daga saman bed d'in,ta tsaya gaban ward rope da nufin ta d'akko d'an kwali....hakan yayi daidai da shigowar fahad shariff da dr Mansoor!uban gayyar ne Agaba yanata faman shan k'amshi yashigo da sallama"bata Amsaba ta juyo suka had'a Ido da Dr Mansoor wanda tunda yashigo ya kalli bayanta cikin second 10"saida yayi sumar tsaye"tambayar kansa yakeyi balarabiya ce ko kuwa wani yarece itah??....hamma ! d'an kwali nah zan d'auka"banza yamata kamarma badashi takeba"yayi tsaye gefen mirror"yana lura da yadda Dr Mansoor keta kallonta"ita kuma bayan ta d'akko d'an kwalin ta yafa saman kanta ta zauna gefen bed d'in batare data koma mgn ba"tayi k'asa da kanta tana kallon carpet"gaba d'aya jitakeyi sharif yacika wajen.....sannu ya jikin naki?"pls mlm ba wannan ba kayi Abinda yakawo ka mana"cewar shariff fuska bbu walwala"Dr Mansoor yayi d'an murmushi ya zauna kan bed side drower yana fad'in dame dame ke damunki?"yafad'a yana tsurama baby face nata Ido"ransa na bashi kodai jinsin larabawa ce ita, ko kuma cikakkiyar bafulatana ce"ciwon ciki,da ciwon kai nakeyi sai kuma.....sai tayi shiru"sheriff duk na saurare azahiri"Amma a bad'ini zaka d'auka kamar besan meke faruwa ba ku kuwa babushi acikin d'akin....sai Ina?"turo baki tayi tak'i mgn"haka nan kuma ta tsintsi kanta dak'in son ta kalli Dr Mansoor da shi kuma gaba d'aya idanuwansa na kanta"karki damu nasan ciwon mara ke damunki ko?"shiru tayi dan bata gane inda yadosaba tunda ba'a hayyacinta take ba"shi kuwa ya d'auka kunya takeji shiyasa tayi shiru"mik'ewa tsaye yayi yana kallon fahad shariff yace"Abokinah dama duk month haka takeyi??"ya d'auki kusan second 5 kafin cike da izzah yace"pls muje Asiyi magani Abata tunda kaji Abinda ke damunta"daga haka yayi shiru yatashi tsaye yanufi k'ofa "Dr Mansoor ya kalleta cikin rashin sa'a suka had'a Ido"murmushi yasakar mata yafita"ita dai sai tayi kwance ta rufe Ido"kimanin shud'ewar mintina 20 baba ladi ta shigo cikin d'akin da ledar magunguna ,harda kwalin cartoon d'in pads"da taimakonta taci Abinci tasha magani"sannan ta sakata tayi wanka"bayan ta fito daga wankan ta kama kuka"waike Amaan meyasa kikeson bama mutane wahala ne?"meya faru kuma kike kuka?"to niba jini na gani ba a inda nakeyin fitsari"tashi zaune baba ladi tayi ta kama hannunta suka zauna gefen bed.....tafi mintina 20 tana yimata bayani yadda zata iya fahimta"sannan ta barta ta shirya ta kwanta bacci.... washe gari yakama friday misalin k'arfe 4:49pm"fahad shariff ne tare da body quards nasa da mus'ab suka shigo cikin had'ad'd'en garden d'in"kasancewar An sanar ma mus'ab ta waya fareedah na wajen itada k'awayenta"zazzafan wanka Shariff ya d'auka bana wasa ba"ya fito cikin suit red colour ta cikin black"agogo da takalmi duk black yasaka"sumar kansa zuwa kyakykyawan b'akin sajensa har walkiya sukeyi sbd gyaran da suka sha"yanata zuba wani irin fitinannan k'amshi,yayi kyau na musammun"shi kansa mus'ab yau ba k'aramin kyau Abokin nasa yayi masa ba"saidai fuskar Nan ta shariff bbu walwala ya d'aureta tamau"dan yau da safe Amaan ta bashi haushi....tunda suka doso wajen Aketa kallonsu"ko wace budurwa tana kallon shariff tana jin inama inama....nadiya tafara hango shigowar tasu shida mutanansa"da sauri ta zunguri fareedah dake zaune gefenta"wacce tayi nisa Atunani tanata zuk'ar sheesha"wanda tunda ta gansa q last time ta rasa nutsuwarta har zuwa yanzun tunaninsa takeyi"wai nadiya meye haka?"kalli can ki gani"da sauri fareedah ta kalli inda take nuna mata"zumbur ta mik'e tsaye! Ina zakije faree?cewar seerat da nadiya Atare"wajen shariff mana nadiya"wlh dakin kwafsa ma kanki"to Amma idan bata jeba kema kinsan dai bata Isa yazo wajen taba tunda MISKILE NE!cewar seerat tana kallon Nadiya"hakane Amma ki d'an zaunah muyi mgn"kinsan dai yanada super markets so nunawa zakiyi kina son zakuyi mgn kije ki siyi kaya da sauransu koba haka ba??"gaskiya Nadiya brain naki naja"cewar fareedah tana gyara zamanta sunata kitsa mata yadda zatayi.... Shariff da mus'ab kuwa daga nesa duk suna lura dasu"harda tashin da fareedah tayi tsaye"tunda Shariff yamata kallo d'aya yaji muguwar tsanarta Aransa" musammun daya lura da irin kayan dake jikinta"sai koma had'e rai yakeyi yana jin bazai ma iya zuwa wajentaba saidai ko yatura mus'ab "yayinda mus'ab d'in ke lura dashi"yana danne dariyarsa yace"Abokinah Ina Amaan shariff?"wani kallo yajefi mus'ab dashi beyi mgn ba "eh mana Amaan shariff"ko kuwa nace Ina Amaan d'in ka rigimammiya?"Ina fatan baba ladi na bata duk Abinda mlm yace?"banza shariff yamasa yak'i mgn"suna zaune Ahaka body quards nasa na tsaye su 4 daga gefe"fareedah ta iso wajen cikin yatsina had'e da kisisinah tayi sallama"mus'ab ne ya Amsa"dan uban gayyar ji yayi muryarta na bashi haushi "zan iya zama ko kuwa na tafi?"well duk yadda ranki yabaki zaki iya"cewar mus'ab yana d'age kafad'a Alamar ko Ajikinsa"sosai taji yabata haushi"sai bata nunaba taja kujera ta zauna"yayinda Shariff keta danne danne Awaya kamarma babu shi Awajen"tana binsa da mayen kallo tace"uhmm yallab'ai dama wajenka nazo Ina son mgn dakai"k'ok'arin sakin fuskarsa shariff yayi yana fad'in okay Ina jinki"murmushi tasaki tana juya idanuwanta tafara k'ora masa bayanin tanaso tazama costomer d'insa yabata contact nashi"card nashi kawai yabata"daga haka be koma mgn ba "pls kad'an bamu waje mana"ta fad'a tana bin mus'ab da kallon raini"shi kuwa wani irin shegen murmushi yasaki Aransa yace"wawuya zaku gane kuranku keda mugun ubanki"Afili sai yace"okay"daga haka ya mik'e tsaye yabasu waje"Ahankali tace"gaskiya naji dad'in yadda ka tarbeni"zuwa gobe da yamma zanje super market naka Ina fatan tunda week end ne zan sameka acan?"ya d'auki kusan second 5 kafin da k'yar yace"okay"Anutse tace"sunana fareedah isah tafashiya! na kammala karatuna a k'asar London"na had'a degree na kan political science"Masha Allah! shine Abinda yafad'a yana fatan Allah yasa daga haka karta koma mgn ta wuce"saidai adduarsa bata karb'uba, sai zuba masa surutu takeyi sama sama cikin sigar jan hankali"be cewa komai saidai ya saurareta koya d'an kalleta ya kauda kai"daga karshe da surutunta yakaisa mak'ura saiya mik'e tsaye yana duba Agogon dake d'aure Adamtsan hannunsa cikin taushin muryansa yace "sai Anjima"to pls zan kiraka da dare"kansa kawai ya gyad'a mata"yana barin wajen cikin tafiyarsa irin ta kas'aitatun mazan da suka Amsa sunansu maza"mus'ab da body quards nasa suka biyosa Abaya"dak'ile yace"mus'ab zan baka k'aramar wayata idan ta kira Anjima ka d'auka Amatsayin nine"kamar yaya?"kamar yadda kaji"yafad'a fuska bbu walwala yana shigewa back sit da'aka bud'e masa"bayan mus'ab yashigo yana kallon sa yace"kasan dai bazai yuyuba nayi waya da ita kasan dare ne Ina tare da noory nah"kuma bayan wannan kasan me iyali irin wannan lokacin yana can yana shan rab'a"irin ku tuzurai ne yaka mata suyi waya a wannan lokacin"yak'are maganar k'asa k'asa yana dariya"sbd yasan yakai Abokin nasa mak'ura "shi kuwa banza yamasa bece komai ba yanata yatsina fuska "yatabbatar bazai juri waya da yarinyar ba shiyasa yace mus'ab ya Amsa"yadda yakejin tsanarta idan yabari suna yawon waya zai iya yimata Abinda zai b'ata musu Aikinsu "da wannan tunanin suka iso office"bayan ya sallami yaransa suka wuce ciki shida mus'ab"wanda da k'yar yasamu mus'ab d'in ya yardabzaibAmshi wayar"Aikuwa yana komawa gida wajen 9 pm takirashi"kansa na saman cinyar matarsa ya d'auka cikin canza murya"fareedah taso taji kamar ba muryar Shariff ba, Amma giyar SO ya hana ta gane"sunfi mintina 30 suna waya daga bisani suka gama"wanda mus'ab ne yadakatar dayin wayar,Amma ita batak'i sun kwana suna waya ba"shi kuwa mus'ab yasan muddin Abinda suke zargi yafaru"Tofa fareedah tata tasameta, dan jinya biyu zatayi"jinyar zuciyarta data rad'ad'in rashin mahaifinta..."saidai be tausaya mata ba, sbd batada kirki akwaita da izgili da wulak'anta mutane.... *1week later* kimanin satin Amaan biyu kenan da shigowar ta Acikin rayuwar fahad shariff "babu laifi baba ladi na kulawa sosai da ita,suna kuma rayuwa cikin tsabta"magungunan wajen mlm da rubutu da Adduo'i kullum bata akeyi tana sha"Amma Abin sai hamdala"yanzun shariff yayi busy wata ranama har kwana biyu sunayi be zoba"hakama mus'ab"yanzun Amaan ta d'an rage tsoronsa ko yawan yimasa mgn"shima yarage takurata"saidai tana shan harara wajensa"kuma Alhmdllh busada matsalar komai....Dr Mansoor kuwa tun ranar dayazo yayi tozali da Amaan yanemi nutsuwar sa yarasa"tun yana basarwa har dai yafahimci bazai iya jurewa ba soyayyar ta takamashi"saidai yasan koda wasa bazai tun kari shariff da wannan maganar ba"zaidai je yasanarwa mus'ab ko Akwai yadda zai taimaka masa"sbd shi ya d'auka Amaan y'ar uwar sharif ce ta jini"Agefen fareedah kuwa fad'in farin cikin datake ciki b'ata bakine"sai iyayi da burga cikin k'awayenta takeyi wai tana soyayya da fahad shariff "wanda last 3 days taje d'aya daga cikin super market nashi tayi shopping na fitar hankali itada k'awayenta da y'an gidansu"Abin mamaki shariff yace"subar kud'in zai biya"sbd tasameshi acan suna mgn shida yaronsa"sannan yasanar mata ayau zasu had'u wannan garden d'in suyi wata mgn"ranta yabata zaice yana sonta tunda gashi yabasu kayan kusan 500K a kyauta"tunda ta tashi take murna da farin ciki Ayau"komai sabo tasaka"dukdan ta burge mutumin nata"saidai damuwarta guda dashi"besan d'aga wayarta da yawan mgn ko fara'a "tanaso idan harya furta yana sonta tamasa wannan k'orafin"kasancewar Abinda ta gadama takeyi babu damuwar iyayenta Aduk inda zata shirya ta tafi,itace ta rigashi isowa wajen"yau kuma shi kad'ai ya iso sai driver"farar shadda ce sabuwa dal Ajikinsa giznah"wacce akayima Aikin hannu da b'akin zare"ya aza hula bak'a"fad'in irin mugun kyawun dayayi b'ata baki ne"tunda fareedah ta hangoshi take sakin murmushi tanajin kamar taje ta rungumesa"adduarta guda ya furta yana sonta"koda be furtaba tana jin ita yanzun zata iya furta masa"tun kafin ya Ida isowa k'amshin turarensa yacika wajen"yayi kok'arin sakin murmushin gefen baki daya bama beauty point d'insa damar lotsawa"daskarewa a zaune fareeda tayi tanata kallonsa"ya zauna yana jin kamar ya mammareta"motsin zamansa yasaka ta sauke numfashi tana fad'in sannu da k'arasowa"yauwa Ina fatan banyi lattiba ?dukda Ana jirana ma"yafad'a cikin cool voice d'insa"bakayi lattiba Ina wuni?"ykk? yamaido mata tambayar"Alhamdulillah"ya d'auki kusan second 10 kafin yace"idan bbu damuwa inaso na baki zobban Alk'awari zaki Amsa?"meye zai hana?"murmushin samun nassara yayi kafin yace "Alk'awari biyu zakimun sannan ki Ammasa"bayan 2 days ki mai domun"idan nagani zan gane kin fahimci me nake nufi?batare data yi tunanin komai ba ta Amince"yazaro zobba daga Aljihunsa guda2 , d'aya na Azurfa guda kuma bana Azurfa ba"kowane yayi kyau matuk'a"ya Ajiye saman table d'in gabansu yana fad'in ki d'auka"bayan 2 days ki kamun zan d'auki guda na bar miki guda"sannan banabso ko Ina zakije kiciresu"tana dan murmushi tace"wow! tana d'auka tasaka Ayatsun hannunta tana fari da Ido"shi kuma ya mik'e tsaye yana fad'in ana jirana zamuyi waya"ni ban yaddaba ka tafi ko drinks bamu shaba "ta fad'a cikin shagwab'a"be kulataba yana tunanin saura had'uwa guda yarabu da ita har Abada "yanzunma tursasa kansa yayi kawai yana mgn da ita haka"bayan besaba haka tsakaninsa da wata y'a mace ba"yana jin yadda taketa shagwab'a sbd ta burgesa Amma shi haushi take bashi"sai kawai yakara waya Akunne yana mata Alamar zai dawo da hannu"daga haka yayi gaba Anutse"ta lumshe Ido tana fad'in yah Allah kacikamun burinah na mallaki wannan tsadaddan mutumin"wlh da Alama yana sona"tafada tana bud'e Ido tana shafar zobban ,yayinda har yanzun daddad'an k'amshin turarensa daya bar mata na wajen....fahad shariff na barin wajen driver nasa ya saukesa wani boutique nasa"da kansa yashiga ya zab'arma Amaan dogayen riguna gownt da dubai abayas masu kyau da tsada"kasancewar yana nura batada kaya sosai"kayan da mus'ab yasiya matane take sawa"yaso yabar mus'ab d'in yaci gaba da siya mata kayan Amma saiya share yau kawai yaji yana muradin siyo mata"da kansa yabiya kud'in dukda boutique d'in nasane yafison komai yatafi a lissafe"koda yagama sai aka biyosa da kayan"daga nan kuma suka wuce wasu shaguna da ake siyar da inner wears"batare dayasan size nataba yashiga jidar mata bra da panties da kayan bacci duk wanda yaga yamasa"sai wajen k'arfe 6 na yamma ya iso gidan shida driver"wanda daga waje yayi parking sbd bbu me gadi yanzun"yana fitowa yaga motar mus'ab fake gefe"haka nan yaji k'irjinsa ya buga!"driver ya fito ya bud'e boot ya d'akko ledojin da nufin yabishi dasu ciki"Amamakinsa saiya Amsa batare daya furta komai ba"yana rik'e da ledojin ya tura k'ofar get d'in ya shiga ciki....dr mansoor da mus'ab na zaune kan resting chairs a compound d'in gidan suna mgn "kallo d'aya ya musu ya d'auke kansa"Abokinah barka da dawowa! cewar mus'ab" yauwa barkanku"zan shiga ciki"okay dama game son mgn dakai nan idan ka fito"cewar mus'ab yana tunanin yadda zasu kwashe da shariff idan yaji meke tafe da Dr Mansoor?? Anutse yaturo k'ofar parlourn yana rik'e da ledojin "Amaan na duk'e bayan kujera tana raba Ido kamar marar gaskiya"kanta bbu d'an kwali"kalbar da baba ladi tayi mata ta rufe mata fuska"tanajin Anturo k'ofar ta koma tsorata"sai kuma taji sautin sanyayyar muryarsa yana yin sallama"aguje ta taso ta nufesa kamar zatayi hugging nasa tana fad'in hamma ka gani cici zai cijeni"ta k'are maganar tana nuna masa k'asan kujera da hannunta"kasa furta mata komai yayi yadai yimata kallo guda kafin ya mik'a mata ledojin hannunsa"sai tak'i Amsa tana noke kafad'arta tana koma nuna masa k'asan kujera"tab'e baki yayi yana fad'in wasa nakeyi dake ne?"oya Amsa ki matsamun na wuce"noke kafad'arta ta komayi"ya girgiza kansa kafin cikin masifa yace"Amaan yaushe kika rainani har haka ne?"nan ma batayi mgn ba ta Amshi ledojin"shi kuma yaja tsaki yanufi upstairs yana tunanin k'ilan baba ladi na bayi ko kitchen "Amaan kuwa ledar farko dakeda inner wears"sune tafara bud'awa tana zarowa tana kallo"sai d'ad'd'agasu takeyi tana cillawa kamar wani Abin wasa"tana Ahaka Abdallah autah yaturo k'ofar parlourn yashigo"jin motsin bud'e k'ofa yasaka Amaan ta juyo sukayi Ido hud'u da Abdallah......✍️😳🤫🤔🫣 11&12 ........tsaye turus Abdallah yayi batare daya rufe k'ofar ba suna kallon kallo shida Amaan "wanda ya tsorata matuk'a da kyawun yarinyar"kasa furta mata komai yayi yana dai kallonta da kallon kayan datake cillawa"wanda saida gabansa yafad'i dayaga Abinda ke hannunta"yasan halin yayansa in and out,baya fatan yaya shariff zaiso b'ata rayuwar wata....wanene kai wai? siririyar muryarta ta katse masa tunani"saidai kafin ya furta wani abu baba ladi ta fito daga cikin kitchen tana fad'in Amaan halan kallon kikeyi ne?"shiru tayi sbd ganin Abdallah tsaye daya maida kallonsa gareta"kamar zatayi mgn sai kuma ta fasa"saidai ranta yabata yaron jinin shariff ne sbd kamannin data gani sunayi"ta zauna gefen Amaan tana kallon kayan hannunta"waye yabaki wa'annan kayan ne? hamma ne! Amm Ina wuni?"baba ladi ta Amsa da lafiya qlau "yaya shariff na nan pls?"kafin baba ladi ta bashi Amsa yaji motsin takun shariff yana sakkowa down stairs d'in "ya canza kaya zuwa jallabiya da Alama masjeed zaije yajira Akira sallar magrib"ganinsa yasa bbu wanda yayi mgn Acikinsu"tunda yafara doso parlourn yalura da Abdallah"saida yaji k'irjinsa yabuga"Amma ko a fuska be nuna komai ba"ta wutsiyar Ido ya lura da yadda Amaan ke wasa da kayan ta fiddosu daga cikin ledar"Aransa yace"idan tanada cikakken hankali bazatayi hakan ba...Amaan na ganinsa da sauri tace"hamma kagansa ya shigo beyi sallama ba ko?"ta fad'a tana nuna Abdallah "shariff kuwa had'e rai yayi kamarma badashi take ba"Abdallah yayi saurin cewa" yaya barka da fitowa"hannunsa ya d'aga masa yanufi k'ofa shi kuma ya kalli Amaan yamata gwalo yana murmushi yabi bayan shariff "suna fitowa shariff yace"lafiya zaka biyoni Anan?"nifa wlh yaya bansan meyasa kake hakan ba?"tab'e baki shariff yayi murya bbu Alamar wasa yace"kasan Allah kasake kasanarwa Ammi kasamu matarcan da y'arta gidan nan ranka zai b'aci"nifa bazan sanar mata ba"Amma yaya miye Alak'ar ka dasu ne?ban sani ba"kaji dai mena fad'a maka ko?"naji Ai"Amma pls yaya ka bani sakon saina wuce nayi sallah"sharesa yayi be koma mgn ba yayi gaba"Abdallah ya turo baki yana mgn k'asa k'asa"yayinda shariff besan yana yiba"yama manta dasu mus'ab saida zai wuce ya lura dasu"d'an tab'e baki yayi yanufi wajen su"tun kafin ya zauna mus'ab yace"Abokinah hardamu Acikin wad'anda ake jama Ajin?"pls ina jinka mansoor kasan befi 7minit ba Akira salla"ya fad'a yana kallon Abdallah daya iso yana gaishe dasu mus'ab"dan d'azun be lura dasu ba"kai ! ban hanaka irin wannan Askin ba?"yafad'a fuska ahad'e yana maka masa harara"dan Allah kabarsa ya wuce ai shine manyan yara ke yayi ko?"cewar mus'ab "Abdallah yayi dariya ya wuce Abinsa"Dr Mansoor kuwa yama rasa ta Ina zai fara?cikin k'arfin hali yace"Abokinah nazo da k'ok'on barata a wajenka game da yarinyar nan Amaan k'anwarka"wlh tun ranar danayi tozali da ita naji soyayyarta Ara.... look mansoor! idan mafarki kakeyi yaka mata ka farka mu Ajiye wannan maganar"mus'ab meka sanar masa game da itane??"yafad'a fuska bbu walwala yana jifar mus'ab da wani irin shegen kallo irin na tuhuma"ni kuwa miye zan sanar masa?"yamun zancen yana sonta nace bbu ruwana yamaka mgn da kansa tunda k'anwarka ce"tsaki shariff yaja yana mamakin wace irin jarabace ke damun Dr Mansoor?"yanada mata da yaransa biyu Amma yake kok'arin hararo wata.....pls Abokinah wlh bada wasa nakeyi ba da gaske Ina sonta zan kuma Aureta"idan zaka bani dama na fara mgn da ita har zuwa ta Amince da soyayya ta......tsabar takaici kasa mgn shariff yayi saidai yafi Azawa mus'ab laifin komai"har zai juya yabar musu wajen sai kuma ya kalli Dr Mansoor cikin izzah yana cije baki yace"inaso kasani ba kowace mace Ake gani ba Ace Ana sonta kai tsaye ba"sannan kasan bbu Abinda na tsana sama da irin wannan shirmen"so pls mu Ajiye wannan maganar"Amaan ban bata damar kula wani ba"duka shekarunta nawa suke?"kai yanzun da matarka da komai Amma kake hangen wata?"yak'are maganar agundure yana tab'e baki....look shariff! karkaga nazo kamun k'afa ta wajenka ka raina mun hankali, ko kacimun mutunci"idan sonta kakeyi sai ka fito kasanar mun tunda dai nasan ba iyeyenku guda da ita ba ,bakada k'anwa mace ko?"cewar Dr mansoor cikin zafin rai....cikin gadara shariff ya girgiza kansa Ido iso cikin Ido yace"idan har hakane araina kai baka Isa na maka k'arya ba"kuma baka Isa ka kalleta kace kana soba"ka rubuta ka Ajiye indai Ina numfashi babu kai bbu Amaan"yak'are maganar yana huci"subahanallahi!! saida na gaya maka mansoor daka dena zancen nan sbd gudun matsalar dazata biyo baya Amma kak'i ji"pls kuyi hakuri sbd k'aramin abu be kamata kuyi ha....kabarsa mus'ab"sbd yaga gidansa nazo na nuna ison k'anwarsa gara yacimun mutunci yadda yaga dama"doguwar tsuka shariff yaja yajuya kamar zai tashi sama yabar musu wajen"gaba d'aya zuciyarsa Acunkushe take"haushin mus'ab da Dr Mansoor sun masa yawa"ga damuwar Abdallah yaga Amaan "fatansa Allah yasa karya sanarwa Ammi"da wannan yanayin yayi sallar magrib"be baro masallacin ba saida Akayi sallar isha'i "yana ganin kiran mus'ab yamasa banza"cikin zafin zuciya ya shigo gidan"Amaan da baba ladi na cikin parlourn"zama kan kujera yayi ya gaisheta ta Amsa masa"hamma Ina wuni?"cewar Amaan cikin yarinya"lafiya qlau"naga kayan nagode"da mamaki ya kalleta"saita masa murmushi"ya kawar da kansa"yana zaton baba ladi zata ce mata tamasa godiya....be gama wannan tunanin ba yaji motsinta kusa dashi"d'aure fuska yayi saima sannan ya lura da baba ladi tabar parlourn"hamma! menene?"tsuke baki tayi tana kallon yatsun hannunta tace"dama banida turare....saida ya d'auki kusan second 10 kafin yace"bayansa sai me kike buk'ata?"inaso kasiyamun wannan madaran me sanyi danaga suna sha cikin TV "murmushi yaso yasub'uce masa sai yak'iyi"sarai yagane ice cream take nufi Amma miskilin sai yashareta yana kallon k'aramar wayarsa da fareeda keta faman kira....hamma! d'ago kansa yayi ya zuba mata firgitattun golden eyes nashi"da sauri tayi k'asa da kanta "ki tashi kije ki kwanta bacci kiyi addua"to yaushe zaka....kinsan Allah zan b'ata miki rai"bazaki kyaleni na huta bane?"yakatseta cikin deep husky voice d'insa "oya tashi ki bani waje"kuka ta fashe dashi tabar parlourn "yaja tsaki shima yatashi ya haura samansa"kan royel bed nasa ya kwanta yayi matashin kai da hannayensa ya lumshe Ido yana tunani"ak'agare yake Amaan tasamu lafiya koya samu yasadata da iyayenta"beso yana yawan jin dama be taimaka mata ba"sbd karya zobe ladansa"daya tuna time d'in data kama kuka sai yaga kamar be kyauta mata ba"musammun daya fahimci dagashi sai baba ladi tafi yadda tayiwa mgn"tashi zaune yayi ya d'auki Abinda zai d'auka a d'akin ya fito ya rufe da key"har zai fita sai kuma kawai ya tsintsi kansa da shiga d'akin su"baba ladi na bayi"Amaan na kwance saman bed "da kayan bacci Ajikinta kanta bbu d'an kwali "ta rufe jikinta da lallausan bargo"tana ganinsa ta d'aure fuska ta juya masa baya"batare data Amsa sallamarsa ba"shiru yayi yana k'arema d'akin kallo"can yace"kinyi addua ne?"yafad'a kamar Ammasa tilas"kukan shagwab'a tasaka tana fad'in hamma ni bbu ruwana dakai ba korata kayi ba?"tab'e baki yayi yak'iyin mgn"tama d'auka yafita dayaji shiru saita juyo"ta gansa tsaye yana danna waya"toni kaje kabani waje mana"d'ago kansa yayi yana fad'in what?? da sauri ta d'auke kanta"Amaan rashin kunya zakimun?"nidai ah ah kayi hak'uri"kuma nayi adduar dakace"fad'amun yadda kikayi adduar"k'ulhuwallahu ta karanto da falak'i da nasi"waye ya koya miki?"baba ladi ce"be koma mgn ba"saidai yafad'a kogin tunanin halin da iyayenta zasu tsintsi kansu na rashinta"hamma! Ina jinki"kaje ka kwanta kayi addua sai kayi bacci ko?"girgiza kansa kawai yayi yana jin tausayinta"ya lura tanada kunya dak'in son mgn lokacin datake hayyacinta "dan ko yanzun ya fahimci bata son yawan had'a Ido dashi"hamma! be Amsaba yafita daga cikin d'akin sbd surutunta ya ishesa"bayan ya rufesu da key ya wuce mota"sai wajen k'arfe 9 saura yashigo gidan"Ammi da mijinta Alh yahaya suna zaune a parlourn "da Alama Abinci yagama ci"Ammi sannunku da hutawa"yauwa shariff dama kai nake jira zan baka acc n kasanya million 5"tamkar bazaiyi mgn ba sai kuma yaduk'a gefenta yace"na meye za'a saka?kuma Acikin Account d'in wa za'a saka? Acikin account d'in Abban kune"Atake shariff ya had'e rai dama ransa yabashi shine za'a bama kud'in "zarginsa dai ya tabbata kan Alh yahaya yana so ya yagi rabonsa Acikin dukiyar mahaifinsu"sai yanzun yatuna da CTV camera d'in daya Ajiye gidan bisaga shawaran mus'ab"sbd shima sadda Ammi zata Auri Alh yahaya yabama shariff shawaran karya Amince"da Ammi ta kafe saida ta Auresa shine saiya bashi shawaran ya Ajiye CTV camera Agidan...tabbas yanzun yaka mata yafara duba Abinda duk ya wuce da CTV camera d'in ta d'auka.....kayi shiru ?"mik'ewa tsaye yayi yace"gaskiya Ammi baza'a turaba saida yaddar sadeeq da Abdallah "sannan kuma sai naji meye za'a yi da kud'in??...wato niban isaba nace kuyi abu kuyi ba shariff??"ah ah ki barsa bbu damuwa basai Anturaba"cewar Alh yahaya yana jin kamar ya shak'e shariff"Ammi bata koma mgn ba saidai ranta yab'aci"tasan kuma sadeeq dukda baya k'asar ko An kirashi bazai Amince ba sbd yafi kowa tsanar Auren datayi"tasan Abdallah ne kawai zai iya Amincewa idan shariff shima be zugeshi ba"kamarta Ace million 5 ta gagara tasaka su tura duk tarin dukiyar yaran nata na gado"da kuma dukiyar shariff"dukda tasan yana kashe mata kud'i kamar besan zafin nema ba" itada danginta da duk wanda zata kawo tace Ataimaka masa....haba karki damu babu komai zan samu rance kawai wajen abokaina"dama kayanne da aka rik'e yasaka nace ki bani kud'in"yafad'a kamar gaske"Ammi ta sauke Ajiyar zuciya tana fad'in wlh saiya bayar dasu Alh kama dena zancen abarsu"ta k'are maganar fuskarta babu walwala ta tashi tsaye tabi bayan shariff "yana zaune a parlourn sa yana danna laptop ta shigo bbu ko sallama"yama zata ko Abdallah ne sai yaji tana fad'in wlh wlh!! muddin baka tura kud'in nan ba shariff sai ranka yab'aci Agidan nan.... "yabita da kallo cikin taushin muryansa yace"Ammi ki dena rantsuwa zan tura da kud'ina bama cikin kud'in muba"zan tura ne sbd bazan iya tsallake umarninkiba"saidai lokaci kad'an yarage kisan waye kika Aura"daga haka yayi shiru "ita kuma tana tsaye tana nazarin kalamansa"can kuma tafara karanto masa acc n d'in"tana tsaye yatura kud'in zuciyarsa na zafi"sbd yasan ba hanyar Allah da Annabi za'a biba wajen Amfani da kud'in"murya a sark'e yace"kiyi hak'uri Ammi idan harna b'ata miki"bakida shamaki da duk Abinda na mallaka Aduniya"zaki iya komai kikeso kiyi dashi"dan Allah ki zauna kiyi nazarin mijinki"daga haka yayi shiru"ita kanta Ammin jikinta yayi sanyi"tana kuma auna maganganunsa"batace komai ba ta fita"shariff yacigaba da saita komai saiga abubuwa da yawa yana gani"Aciki harda bayan tashin Ammi yanzun daga cikin parlourn, Alh yahaya ya harari bayanta yana fad'in kud'in safaran kokin ne da kud'in dazan miki Asirin sakashi ya Auri y'ata zaki saka yaturo mun"murmushin gefen baki shariff yasaki yana rufe laptop d'in"yanzun burunsa kawai fareedah ta kamasa zobban nan"yaga Abinda yakeso yagani sannan zai dawo kan Alh yahaya yarabashi da mahaifiyarsa"ada haushin mus'ab yakeji Amma yanzun sai yaji bbu jin haushin sai jin k'aunarsa"dan yasan mus'ab Abokine nagari"gashi yabi shawaransa yaga Amfani Acikin ta"inda be Ajiye CTV camera d'in ba taya zai san me Alh yahaya ke k'ullah akansu??da wannan tunanin ya wuce katafaren bed room d'in sa Aljannar duniya"time yaduba har 10 pm ta wuce"wanda tsarin lokacinsa 9:30 pm yake shiga bath room yayi wanka"zuwa 10 pm yake kwanciya bacci "kasancewar sa kamar bature yake"be kwanta d'in ba saida yayi wankan"Abin mamaki yayi mafarkin gashi nan shida wata yarinya suna sanye da fararen kaya cikin wani lambu"suna zaune kan grass carpet,kansa saman cinyar ta"ba'a ganin fuskarta sosai ta kama hannunsa tasaka masa wata red d'in flower tana fad'in tukwicine gareka my *salfad* yanadai kallonta beyi mgn ba sai kok'arin kissing d'inta yakeyi ita kuma tak'i yarda"ya riketa sunata dariya.....adaidai nan ya farka"wanda shariff yayi mamakin mafarkin"sunan *salfad* kuma yak'i barin zuciyarsa"da hanzari ya sauka daga saman bed d'in yanufi bath room.... misalin k'arfe 7:43 am Amaan ce zaune a parlourn taci gayunta cikin sabuwar doguwar riga gownt dark blue me zanan white"dukda bata shafa koda hodaba Amma tayi kyau na musammun"tayi tagumi da alama tunani takeyi"veil d'in kayan na hannunta"yayinda baba ladi na kitchen tana had'a musu Abin kari"wanda Amaan taso tayata Aikin itace tace tabarshi sbd gudun kar Asamu matsala"har fahad shariff ya shigo yayi sallama Amaan bata saniba"kallo d'aya yamata ya d'auke kansa yana lura tunani takeyi"gefen kujera ya zauna fuskarsa kamar kullum Ad'aure"yasha wankan suit bak'ak'e sunyi masifar haska fatar jikinsa..... k'amshin turarensa me dad'i daya cika wajen shine yasaka Amaan saurin kallon cikin parlourn"tana hangosa tasaki murmushi zumbur ta mik'e tsaye tana fad'in hamma nah yaushe ka shigo?"yana zaune yana Aikin danna waya kallo bata isheshiba"k'asa ta duk'a tana fad'in Ina kwana?"be Amsaba sai cewa yayi dama kina tunanin gulma Ina zakisan na shigo?dukda ga yadda take bata hayyacinta saida taji yabata haushi "sai bata koma mgn ba ta mik'e tsaye takoma inda take zaune"Ahaka baba ladi ta fito suka gaisa dashi ya tambayeta koda Akwai wani abu da suke buk'ata?"tasanar masa babu"daga haka ya mik'e tsaye yasaci kallon mutuniyar tasa datak'i koda kallon inda yake ya tab'e baki yasakai yafita....da yamma yana zaune office nashi mus'ab yashigo"da k'yar ya Amsa sallamar tasa"shi kuma yana y'ar dariya yace"haba hamman Amaan Abin bana fushi bane"banaso laifin mansoor yashafeni"ni kaina na masa bayanin dududu shekaransa 4 dayun Aure, babu Abinda yarasa wajen matarsa meye naya k'ara tun yanzun?"ai yabari zuwa nan gaba saiya k'ara"kuma niban sanar masa komai kan Amaan ba"Amma duk yarikice kanta.... tab'e baki shariff yayi yana d'age kafad'a yace"damuwarsa ce! kune matan ke gabanku shiyasa"Abinda nasani kawai idan na sadata da iyayenta ko a ranar zai iya zuwa subashi ita banida damuwa da hakan"mus'ab na murmushi yace"kaima Akwai lokacin da macen zata zama itace a gabanka.....dam! k'irjin shariff yabuga daya tuna kalaman yarinyar mafarkinsa *tukwicine gareka my salfad*.....yanzun ya kuke ciki kaida fareedah?"ya d'auki kusan second 10 kafin yace"zuwa jibi insha Allah zamu gama da babinta"Aikinka na kyau Abokinah"Amma kasan dai Alh isah yasan Ankama Alh tanimu?"duk nasani"kuma yanzun haka tuhumarsa akeyi shida waye keda hannu Aciki Amma yasaka taurin kai"nace su tuhumesa da shoking"gaskiya hakan shine zaifi"Amma dan Allah kamanta da komai ku cigaba da hud'd'a da mansoor"shiru shariff yayi be koma mgn ba"mus'ab daya gaji da zaman kuramen saiya mik'e tsaye yafita"sai wajen k'arfe 6:30 pm shariff ya shigo gidan"baba ladi ce kawai a parlourn "Amaan na d'aki ta shiga toilet"yana rik'e da ledar turarukan datace masa tana so da ledar ice cream d'in da duk yasiyo mata"saidai kuma daya fahimci bata cikin parlourn saiya zauna suka gaisa da baba ladi"Ahaka Amaan ta fito daga cikin d'akin ta canza kaya bana safe bane jikinta"tana ganinsa saita koma d'aki da sauri tana b'ata rai"duk yana lura da ita"baba ladi na murmushi ta tashi tabi bayanta"bbu jumawa ta fito tanata turo baki idanuwanta cike da k'wallah"da Alama baba ladi ce ta turota"tazo ta zauna kan kujerah batayi masa mgn ba"sosai tabashi haushi"yasha Alwashin saidai su kwana Ahaka bazai mata mgn ba.....✍️ 12&14 .......kimanin shud'ewar mintina 15 suna zaune ita dashi Acikin parlourn Amma bbu me mgn Acikin su"ita tana d'an kallo a TV"shi kuma yana danna waya"can Amaan ta saki dariya me sauti tana fad'in yeeeeee! takama shi…...tsit tayi sbd idon da suka had'a da shariff"wanda ya kalleta ya kalli TV d'in dan yaga meye takeyiwa dariya?"ita kuwa had'e rai tayi tana fad'in wai hamma bana ce bbu ruwana dakai ba?"yatsina fuska yayi saida ya d'auki kusan second 5 kafin yace"K ! bana son gulma"idan zakizo ki d'auki Abinda kikace na siya miki kizo ki d'auka"idan bakiyi ruwa dani ba sai akace miki mutuwa zanyi ko kuwa fasa rayuwa zanyi ne??"shiru tayi tak'i mgn"bakya jina ne?"kukan shagwab'a tasaka ta mik'e tsaye zatabar masa parlourn"fuskarsa Ad'aure yadako mata tsawar daya jima rabon daya dako mata irinta"jikinta na kirma tazo gefen dogayen kyawawan k'afafuwansa ta duk'a"beyi mgn ba fuska ahad'e ya sakko k'asan ya zauna gefenta yazaro robar ice cream d'in"murya na rawa Amaan tace"na k'oshi ni"bana neman yaddarki ko shawaranki",Abinda nasani dole kishashi"kuma kikamun kuka na fasa miki baki"na lura 2days sbd kinga inajin tausayinki Ina k'yaleki shine kikemun Abinda kikaga dama ko?"yafad'a yana hararar ta"ta turo masa pink lips nata"ya kawar da kansa gefe yana bud'e robar ice cream d'in"yasaka spoon ya deb'o da nufin yayi spoon biyu yabata sauran sbd yaji ya burgesa"Amamakin sa sai tasaki k'aramin kuka tana fad'in nidai hamma ka bani abuna mana" ni karka shamun kayana"ba nawa bane ba"d'an murmushi yasub'uce masa "wanda tunda take dashi bata tab'a ganin yayi irinsa ba"ta bishi da kallo bbu ko kiftawa dan ba k'aramin kyau yamata ba"cikin sanyayyar muryarsa yace"Amaan yaushe kika rainani har haka wai?"to nama fasa baki"tunda wani iyayi zakimun"yafad'a yana kai spoon d'in bakinsa"ita kuma tayi k'ok'arin tashi...kika sake kika gudu wlh ranki zai b'aci"oya bud'e wannan ledar kiduba turarukan"batayi mgn ba tanata b'ata rai ta d'auka ta duba"body sprays kala biyu dana kaya suma kala biyu"masu kyau da tsada"yana kallonta ta wutsiyar Ido tana d'an murmushi tana kallon turarukan"saita juyo ta kallesa tana fad'in hamma nagode"shima saiya kalleta! Atare k'irjinsu ya buga"har Amaan saida ta dafe nata k'irjin"ya d'auke kansa yana turo mata robar ice cream d'in yace"oya ki shanye yanzun Agabana "tunda kin saka na siyo baki isa kice bazaki shaba yarinya"nidai bana shan saura... what??"ya katseta da mamaki yananzaro mata manyan fararen kyawawan idanuwansa"sai kuma ya banko mata harara ya d'auki robar ice cream d'in ya matso dab da ita har tana jin hucin numfashinsa"ga mayataccen k'amshin turarensa daya cika mata hanci"gaba d'aya sai tajita wani iri"ya deb'o ice cream d'in yanufi d'an mitsitsin bakinta dashi" maimakon ta Amsa saita saka masa k'aramin kuka"yaja kwafa Anutse yace"kinsan Allah koki Amsa kona fasa wannan bakin naki"batayi mgn ba ta Amsa tana lumshe Ido"dama nasan kinaso gulmace ta hanaki"yafad'a yana kallon farar kyakykyawar fuskarta...she is very beautiful! Abinda yafad'a kenan batare daya shirya fad'a d'in ba"sai yaja k'aramin tsaki yana tambayar zuciyarsa Ina ruwansa da kyawunta to?"saima d'aure fuska yayi yanata d'ura mata ice cream d'in "can ta kauda kai tana nok'e kafad'arta tace"ni bana sha"to waye zai Ida shanye miki sauran?"maimakon tayi mgn saita nunasa da yatsa"kallon bakida hankali yajefa dashi"kafin ya koma d'aure fuska yace"oya cigaba da sha....be dena bata ba saida ta shanye"guntayen hayawayenta suka zubo"yatab'e baki yana fad'in tashi kije kiyi sallah lokaci yakusa"to Ai hamma baba ladi tace"ni banayin sallar sbd jinin dayake zubo.....ya Isa pls! yafad'a yana d'aga mata hannu"Aransa yana mamakin wai har yanzun bata sami tsarki ba kenan?"ya d'auka tuni ta gama period d'in"mik'ewa tsaye yayi"hamma Ina zakaje?"d'akina"zan bika can?"kiyi zamanki masjeed zanje"inane kenan?"Amaan wai bazaki barni na huta ba da surutunki?"shiru tayi batace komai ba"shi kuma ya wuce yabar mata k'amshin turarensa"be jima ba Asaman yasakko da farar jallabiya Ajikinsa"fuskarsa da ruwa da Alama Alwallah yayi"satar kallon Amaan yayi yaga tayi tagumi tana kuka"kamar bazai kulataba sbd haushi take bashi idan tana wannan saurin kukan"me akayi kike wani kuka?"da sauri ta kallesa sai kuma ta sunkuyyar dakai k'asa "ba dake nake mgn ba?"nima bansan meyasa ba kawai inajin kukan kuma bansan wacece niba"sosai yaji tausayinta"Ahankali yace "karki koma yin kuka"to hamma nima zaka siyamun kayan wasa da ake nunawa a TV?"kasa mgn yayi ya gyad'a mata kansa kawai"tayi d'an murmushi "sai kuma tace"to yaushe zamuje ka kaini na zab'a?"da k'yar yace"gobe "be jira cewar taba yafita"sbd yasan idan ya biyema surutun yarinyar zai iya rasa jam'i"be dawo gidan ba sai bayan sallar isha'i kamar yadda yasaba"saidai Ahanya ya tsaya ya siyawa Amaan gashashshiyar kaza"wanda shi kansa besan dalilin daya siya mata d'in ba"sai akayi sa'a daya shigo itace kad'ai zaune cikin parlourn "tana ganinsa ta taso aguje tana fad'in oyoyo hamma nah"in bacin yayi saurin kaucewa data fad'o masa ajiki"Amaan meye haka?"ke yarinya ce ne?"idan kika koma yimun hakan saina mareki"dan Allah kayi hak'uri hamma nadena"dama cikin TV naga wata tayima hammanta haka"tsaki yaja ya mik'a mata ledar"k'in Amsa tayi tana jeho masa tambayar hamma ka hak'ura ko?"girgiza mata kansa yayi ya zagayeta ya wuce ya Ajiye ledojin guda biyu saman center table"kafin ya zauna kan kujerah yana danna waya"Amaan kuma kuka tasaka masa"ak'ule yace"K! kukan meye kikeyi?bakai bane baka hak'ura ba"zonan"bbu musu tazo tayi tsaye"ya girgiza kansa cikin gundura da yawan maganar datake yawan sakashi yace"d'auki leda guda ki kaima baba ladi ki dawo"bbu musu ta d'auka ta wuce"ya sauke numfashi yana jingina bayansa a jikin kujera ya lumshe idanuwansa....hamma bacci kakeyi?"yaji siririyar muryarta ta daki dodon kunnansa"bud'e Ido yayi beyi mgn ba"na kai mata tace"ta gode"shiru yayi can yace"jeki kitchen ki d'akko plate kizo kizuba naki saiki ci"to kaima zakaci ko?"girgiza mata kansa yayi da sauri"to nima na k'oshi hamma"tsareta yayi da Ido yama rasa gaba d'aya meye zaice mata"idan yamata tsawa tayi kuka"idan yanuna ta masa laifi shima ta masa kuka"hamma ! Amaan bana son musu kiyi Abinda nace miki ko?"yafad'a cikin zafin rai"batace komai ba ta wuce kitchen d'in ta dawo ta zuba naman a plate"shi kuma yana zaune yana waya da mus'ab"yana lura da yadda take cin naman Ayangance" bayan yagama wayar dashi ya d'auki kiran fareedah da tun d'azun yana ganin kiranta time d'in dayake waya da mus'ab.....da k'yar yayi mintina 10 yana mgn da ita"daga karshe ya yanke wayar "bayan ya sanar mata kansa na ciwo"yana sauke wayar ya lura da Amaan na tsugunne gefensa da robar ruwa da cup Ahannunta tana fad'in hamma nah zaka sha ruwa?nima naga wata a TV ta kawowa wani ruwa....ya kalleta yace"shine zaki gwada dani ko?"yafad'a yana Amsar ruwan ya shanye ya Ajiye kofin yana fad'in thank you"bata dai san meyake nufi ba"tadai Ajiye robar ruwan tace"zanje na kwanta bacci sai nayi addua"kaima hamma kadinga yin Addu'ar ko?"kansa ya gyad'a mata yana tunanin idan tadawo hayyacinta Aka sanar mata tana wannan abun k'ilan sai taji kunya"mik'ewa tsaye yayi bece komai ba ya haye samansa"Abin mamaki daya sakko tana nan zaune lokacin har 9 pm tama d'an gota"wajen TV yanufa yakashe kayan kallon kafin ya juyo suka had'a Ido"saurin k'asa da kanta tayi"tashi kije ki kwanta"Toni muje ka rakani"shiru yayi yana tuna kalaman mus'ab dayace time d'in datake hayyacinta shagwab'abbiya ce"tashi muje d'akin"tana murmushi ta mik'e tsaye tace"to goben hamma zaka kaini na zab'i kayan wasan?"Allah yakaimu"ya Amsa ne sbd kawai ta k'yaleshi"Amma bawai da nufin ya yadda yafita da itaba"k'ofar ya bud'e mata tana d'an murmushi ta wuce tana cewa"hamma kayi addua idan zaka kwanta"karki damu zanyi"daga haka ya rufe k'ofar yanufi k'ofar fita....sadda ya iso gida goma saura"Ammi ce kawai da Abdallah zaune a parlourn"Abdallah na kallon wani indian firm na soyayya"Ahaka shariff yashigo parlourn cikin nutsuwa"fuskarsa kadaran kadahan"Ammi da Autanta! shine Abinda yafad'a yana kallonsu" to miyafi ranmu?"ta fad'a tana murmushi"Abdallah na kallonsa yace"yaya sannu da zuwa"yauwa"ya fad'a yana kok'arin zama kan kujera "cikin shagwab'a Abdallah yace"yaya kaga wannan yaya sadeeq d'in yakira Ammi wai yakusan dawowa nanda wata d'aya na kwashe kayana d'akina zai koma"kuma dama kasan yaya idan yana nan cutata yakeyi yaita cin zalin nawa ko?"to sarkin kawo k'ara "bana sanar masa ba bbu inda zaka koma?cewar Ammi"Abdallah kashe kallon nan kaje ka kwanta ko kayi Assignment kana jina?"cewar shariff yana kallon sa"Abdallah ya kalli Ammi yana rok'arta da Ido wai tayima shariff mgn yabarsa"murmushi kawai tayi tana fad'in koda yayanku be zoba ni zance kaje ka kwanta, sbd nasan baka son tashi sallar Asuba da wuri....yana ta b'ata rai yakashe kayan kallon yabar parlourn"yana ayyanawa Aransa kayan kallo zai zuba a parlourn sa" d'an shiru ya biyo baya can Ammi tace"wai meyasa Acikin y'an kwanakin nan baka san yawan dawowa da wuri kamar kullum"sannan kake fita da wuri ,wani lokacin ko break fast bakayi?? d'an jim yayi yana shafa kansa yace"kinsan yanayin Aikin mu musammun idan muna kan bincike shiyasa Ammi "Amma zan dinga dawowa da wuri ai"to shikenan kasaka arufe gidan dan Alh baya gari"shariff beyi mgn ba Aransa yace"yatafi neman Asiri ko safaran miyagun k'wayoyi kenan?"mik'ewa tsaye yayi yamata sallama"sai bayan yasaka an rufe ko Ina na gidan sannan ya nufi side d'insa"kayan jikinsa yarage yashiga bath room "Abin mamaki yaji Amaan ta fad'o masa rai"Abubuwan da suka faru d'azun da yamma suka masa tsaye Azuciya"sai basarwa yakeyi Amma Abin yak'i barin ransa"da wannan tunanin yafito yayi shirin kwanciya bacci..... washe gari da safe babu yadda baba ladi batayi da Amaan ba akan tayi break fast Amma saita k'iyi"tace hamman ta take jira yazo zasuje yasiya mata kayan wasa"saima ta hau shiri"da baba ladi ta matsa mata saita saka kuka",hakan yasa ta k'yaleta"ta barta cikin d'akin tanata duba kayanta can ta binciko lace d'in da shine Ajikinta ranar da shariff yafara had'uwa da ita"da k'yar tasaka kayan sbd ta k'ara y'ar k'iba"kuma ko Abaya kayan sun kama jikinta sosai"mayafin nata ta yafa saman kanta bata d'aure d'an kwali ba"tayi kyau sosai gwanin burgewa"idan ba sanin matsalarta kayiba zaka zata budurwace ita me hankali da aji"parlourn tadawo ta zauna kan kujerah sai k'amshi ke tashi Ajikinta me dad'i"baba ladi dai nata kallonta tana tasbihi da sarkin daya halicci Amaan"kinga hamman yak'i zuwa ko?"hmm! Amaan ki tashi kiyi kari ko idan yazo nasanar masa"nifa bazan yiba karki sanar masa dan Allah baba ladi"yanzun ki kunnamun kallo sai nayi"bazan kunnah ba sai kinyi kalaci"kuka Amaan tasaka harda hawaye shab'e shab'e.....Ahaka shariff yashigo parlourn cikin shiga ta Alfarma me d'aukar hankalin duk Wanda ya aza idonsa Ajikinsa"kasancewar yau satday bbu office"dukda dai a week end yana ziyartar yaransa yaduba komai"sanye yake da wani had'ad'd'en yadi me tsananin tsadar gaske ash colour"yanada taushi da santsi"yabi ya haska choco skin nashi"kansa bbu hula"sumar nan Tasha gyara tana d'aukar Ido"sai fitinannan k'amshi ke tashi Ajikinsa "kamar ko yaushe hakama yanzun kyakykyawar fuskarsa Ad'aure take"baba ladi ta Amsa sallamar tasa ya zauna gefen kujera yana k'arema parlourn kallo suka gaisa"yana lura da Amaan na kuka"saidai miskilin kallo bata isheshiba "ganin yabasar da ita yasaka tace"hamma kaga baba ladi tak'i kunnah mun kallo ko?"ikon Allah! yau kuma k'arata zaki kawo Amaan??"ka ganta nan wlh bbu yadda banyi da itaba tayi kari tak'iyi wai tana jiranka kuje ka siya mata kayan wasa "tunda suke maganar ko gezau miskilin beyiba,kansa aduk'e yana dannah waya" saida sukayi shiru sannan yad'ago kansa anutse yazuba mata Ido"ta turo baki tana sunkuyyar dakai k'asa "tashi kije kiyi break fast"to hamma zaka jirani na gama saimu tafi ko?"ki tashi kije kiyi break fast"yakoma maimaita mata"kukan shagwab'a tasaka ta kwasa aguje ta nufi dining area"baba ladi ta girgiza kanta ta tashi ta wuce kitchen"shariff yaja tsaki yana tunanin Ina zashi da Amaan?"bayan ga yanayin yadda take ciki"kuma shima bayaso aganshi da mace yana yawo mak'iyansa suyi masa wata fassarar"dukda baya tsoro baya shakkar uban kowa"Amma yafiso ya kammala Abubuwan dake gabansa"musammun plane nasa da fareedah"wacce yana tunanin sai monday zaije gidansu ya Amso zobban nan.... Hamma na gama saimu tafi ko?"yaji muryar ta Agabansa"ya d'ago kansa yamata kallon second 3 ya d'auke kansa yana yatsina fuska yace"sai kin koyo yadda Ake gaisuwa da ladabi sannan saimu tafi"sannan kije ki canza kaya zan saka aka miki hijabai da gyaluluwa"Amma hamma nidai bazaka tafi ka barni ba ko?"ta fad'a cikin shagwab'a"shareta yayi yak'i mgn"ganin Hakan yasa ta wuce kitchen tasami baba ladi na wanke wanke "wai baba ladi ya Akeyin ladabi? murmushi tayi tace"ladabi shine idan zaka Amshi abu hannun wani musammun wanda ya girmeka zaka duk'a kasaka hannu biyu ka Amsa"haka idan zaka bashi ruwa ko Abinci saika duk'a cikin ladabi kabashi"kuma idan zaka gaidashi saika duk'a har k'asa,ta nuna mata "daga k'arshe tace"itama mgn Anaso kayi cikin ladabi da iya karya harshe"bawai tsiwa ko d'aga murya ba"shiru kawai Amaan tayi tana tunani can kuma ta fita daga cikin kitchen d'in "d'aki ta koma ta canza kaya zuwa bakar jallabiya"masha Allah! saita fito kamar balarabiya"saidai mayafin saman kanta ta azashi"ta saka takalminta plate shoes ta fesa turare"fuskar ta tayi fiyau sbd bbu make up,ko hoda da kwalli bata shafawa"fitowa tayi tasamesa zaune yana danna laptop d'insa "Ahanakali ta masa sallama ta duk'a gabansa tace"hamma sannu da hutawa"dama na gama shiryawa"da mamaki yabita da kallo ta sunkuyyar dakai "bece komai ya rufe laptop d'insa ya mik'e tsaye yana fad'in Amshi rik'emun na fito"batayi mgn ba ta russinah ta Amshi wayoyinsa guda biyu cikin ladabi"nanma yakoma mamaki "sai kuma ransa yafara bashi kodai yarinyar na hayyacinta?"saiya kawar da tunanin Aransa ya haye upstairs"Ajiye laptop d'insa yyi a parlourn yarufe yasakko k'asan "tana tsaye da Alama tunani takeyi"hamma sannu da fitowa"beyi mgn ba yamik'a mata hannunsa Alamar ta bashi wayoyinsa"saita nok'e kafad'arta "yatab'e baki yafita"ita kuma ta wuce kitchen ta sanarwa baba ladi sun fita"sannan tabiyo bayansa"hangosa tayi yafita get hakan yasa itama ta fito"tanata y'an kalle kalle sbd tunda tazo gidan sai yau ta fito waje"juyowa yayi suka had'a Ido "harara ya balla mata"ta turo d'an bakinta"bani wayata zanyi kira"batayi mgn ba ta bashi k'aramar "ya Amsa ya bud'e driver sit ya shiga"itama sai tabud'e front sit ta shiga"bayan yasaka kira sannan yatashi motar"Assalamu Alaikum yallab'ai"wslm ka Amso sakon?Eh yallab'ai "okay zanzo yanzun na Amsa"daga haka ya yanke wayar "ita dai tana zaune tayi tagumi"harya tashi motar batayi mgn ba hankalinta na wajen wayarsa tanata kallon wayar"Anutse yake driving d'in ya kunnah karatun Alkur'ani me girma"sunyi shiru suna saurare"basufi mintina 10 suna tafiya ba wayarsa babba tayi ringing "da sauri Amaan ta mik'a masa"ki danna green d'in ki karamun"yafad'a sbd yaji ringing d'in daya sakama Ammi ne idan ta kirashi zaiji"Amaan dai d'aukar masa wayar tayi ta kara masa a kunne shi yana driving d'in "garin hakan yatsun hannunta suka tab'o sajensa da gefen kunnansa....dan kallonta yayi sai kuma ya kawar da kansa"tun kafin yayi mgn Abdallah yace"yaya bbu lafiya kana Ina?"meya faru?"ciwon Ammi ne yatashi"gata nan kwance bata numfashi"inata neman inhela d'inta banganiba"yafad'a yana yanke wayar da sauri"shariff ya sauke Ajiyar zuciya yana saka hannunsa guda ya janye hannun Amaan batare dayayi mgn ba"yajuya akalar motar zuwa gidan Ammi "sai bayan sun iso yayi parking sannan yatuna kuskuransa na zuwa da Amaan dayayi Agidan"kallonta yyi murya bbu wasa yace"ki zauna zan shiga na Amso sako"karki sake ki fito"kina jina?"to hamma bazan fita ba"beyi mgn ba ya Aza mata gudar wayar sa saman cinyar ta yafita da sauri.....befi mintina 5 da fitaba k'aramar wayarsa tahau ruri sai Amaan ta fito daga cikin motar ta maida ta rufe"sai kalle kalle takeyi sbd ganin securities tsatstsaye da bindugu abakin get"ga wasu maka makan motoci a haraban gidan fake"gaba d'aya tama rasa Ina zata dosa"sai raba Ido takeyi"can ta hango wata yarinya (Ibtihal) ta fito daga wani corrido"hakan yasa ta wuce wajen"sbd Azatonta bazai mata fad'a ba tunda wayarsa zata kai masa"kallon kallo sukayi itada Ibtihal kafin Amaan tanufi interest d'in shiga cikin gidan"dukda ga yanayin yadda take Amma saida taga kyawun gidan da tsaruwarsa"kamar marar gaskiya haka ta tura k'ofar babban parlourn, adaidai lokacin da wayar shariff keta faman ringing"tun kafin Amaan ta shigo k'irjin shariff yabuga! sbd jin ringing d'in wayarsa"kafin yayi wani abu Akai Amaan ta shigo da sallama cikin parlourn....✍️ *15&16* ........wani irin mugun bugawa k'irjin shariff yayi dayaji sallamar amaan"saidai miskilin ko kallon gefen datake beyi ba"yana tsugunne k'asa kan carpet "ammi na kwance kan 3 seeter kamar ba itace d'azun ba bata numfashi"amma yanzun alhamdulillah da abdallah yagano inhela d'inta kan mirror yabata"abdallah ne yayi k'arfin halin amsa sallamar amaan daketa faman raba ido tana rik'e da wayar da harta tsinke"kallon shariff tayi tana fad'in hamma gashi anata kiranka"ta fad'a tana kok'arin nufosa....ki wuce ki koma mota gani nan zuwa! shine abinda sheriff ya fad'a kamar ammasa tilas fuskarsa bbu walwala ko kad'an"amaan na juyo fuskar ta suka had'a ido da ammi dake kwance tana maida numfashi"tunda ta shigo parlourn taketa kallonta tana jin fad'uwar gaba"yayinda gefen girarta ta dama ke wani irin harbawa"duk'awa amaan tayi har k'asa tace mata ina kwana?"lafiya qlau"bakyaji ne nace kije gani nan zuwa?cewar shariff cikin tsawa"batayi mgn ba ta mik'e tsaye ta fita"abdallah yayi saurin mik'ewa tsaye zai bita....kai ina zakaje?"cewar shariff"sak'o zan amso bakin get"shiru yyi yasaci kallon ammi yaga shi take kallo tana nazarinsa"bayan fitar abdallah ahankali b yace"ammi mansoor anjima zaizo yadubaki ko akwai magungunan dazai baki....wacece wannan yarinyar shariff??"saida gabansa yafad'i dama abinda yake gudu ta tambaya kenan shiyasa yaso yazare jikinsa yabar gidan...nasan kaji mena ce maka ko?"bana son kamun k'arya shariff"kasanar mun gaskiya wacece ita datake kiranka da yayanta cikin harshen fulatanci??"ina kuma zakuje kake cewa ta jiraka?"shiru yayi kansa ak'asa ya gyara zamansa yana shafa kansa" ahankali ya shiga yiwa ammi bayanin amaan da halin data tsintsi kanta aciki"harda sunan daya saka mata da dalilin fitowarsu yanzun.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! kayi kuskure dabaka sanarmun ba shariff"dukda ita da watace agidan tana kulawa da ita amma akwai kuskure gayin hakan kodan sbd matsayinka"lallai yarinyar nan tana cikin babbar jarabawar duniya"shin wannan mata datayi mata haka tana tunawa da allah da mutuwa kuwa??"ko wane hali yanzun iyayen yarinyar nan suke ciki na rashinta?"allah yabaka ladar taimako"garama daka shawarci mus'ab d'in har kukaje gidan mlm"dan mutum ba'a bin yadda bane ayanzun"sannan ta hakanne zaka cire kokon ton ba wani yaturo ta tacutar dakai ba"amma yanzun dole ta dawo nan da zama! da sauri shariff da kansa ke ak'asa tunda ta fara mgn yace"nan kuma ammi?"eh mana"zan kula da ita sosai"dama ina son ganin y'a mace agaba nah"ina fatan baka matsama y'ar mutane da tsawa ko hantara??"nifa ammi bana mata komai"yafad'a yana b'ata rai "hmm! da dai bansan halinka bane shariff"amma ammi nida kin hak'ura kin barta can d'in kawai"na riga na gama mgn"sbd haka katashi ka shigo mun da ita"to amma ammi idan son ruk'on wata kikeyi baga wannan yarinyar ba dake gidan? shariff yaushe kafara mun musu?"beyi mgn ba yanata cin magani yanufi k'ofa yafita"ammi ta bishi da kallo tana d'an murmushi dan gaba d'aya tunda taga yarinyar taji tana k'aunarta.... shariff na doso parking lot ya hango amaan itada abdallah suna mgn suna dariya"har wushiryar dake a tsakkiyar hak'oranta ta bayyanah"kallo d'aya shariff ya musu ya kauda kai yana mugun had'e rai"tun kafin ya iso amaan ta fara jin daddad'an 'k'amshin turarensa "atake gabanta yabuga"ta juya suka had'a ido "wata uwar harara ya watso mata"abdallah kuwa yana kallon sa yace"yaya wai sunanta amaan?"banza ya masa ya matso yayi lock d'in k'ofar motar "amaan na tsaye rik'e da wayoyinsa jikinta na bata laifi ta masa"atake idanuwanta suka ciko da k'wallah "abdallah kuwa tuni yabar wajen"sbd bega fuskaba wajen yayan nasa"kasancewar sa meson raha"ko ibtihal shariff ne yahanashi fira da ita"amma yanada son mutane....juyowa yayi ya kalleta da nufin yamata mgn yaga hawaye cikin idonta"doguwar tsuka yaja "dan allah hamma kayi hak'uri idan na maka laifi"nima bansan meyasa nayi laifin ba....rufemin baki marar jin mgn! nace karki biyoni sbd kinada kunnan k'ashi shine kika biyoni ko?"to yayi kyau"daga yau bazaki koma ganin baba ladi ba anan gidan zaki zauna wajen ammi "shiru dai tayi kanta ak'asa"ki wuce muje ciki....to hamma shima abdallah nan gidan yake?"yacemun wai ya sunana?"shine saina fad'a masa"wai ai na girmesa sunana anty amaan....dan allah kimun shiru da wannan shirmen"zane miki jikinki zanyi da bulala tunda bakyajin mgn"saura idan munje kiyita yawan surutu ko tambayar wani abu"kuma akwai wata yarinya tana zaune agidan bance ki kulataba koki shiga sabgartaba"dato kawai ta amsa sbd wani abun bama fahimtarsa takeyiba idan yafad'a"yana daga gaba tana biye dashi suka shigo cikin parlourn da sallama"ammin ta amsa tana murmushi tace"amaan zonan"saida ta kalli shariff "aikuwa ya banko mata harara"wanda ammi na lura dashi"tace"zonan y'ata kinjiko?"bbu musu tazo gefenta ta zauna"ita kuma ta kama hannunta tana fad'in zaki yadda ki zauna anan?"kanta ta gyad'a mata"shariff ya kallesu yace"ammi acikin d'akunan can wanne zata zauna?banaso a had'asu da yarinyar nan (ibtihal)"yafad'a fuska bbu walwala"babu ko d'aya wanda zata zauna"a d'akina zata zauna....amma kuma! sai yayi shiru kome yatuna oho"ammi ta girgiza kanta tana fad'in nasan batun alh zakayi ko?"ka manta d'akinsa daban ne?"beyi mgn ba ya mik'e tsaye yana fad'in zanje nadawo anjima zan kawo kayanta.....hamma ina zakaje?"banza yamata zai fita"shariff! ammi ta kirashi murya bbu alamar wasa "kamar yayi kuka ya juyo"ammin ta hararesa tabar parlourn "kamar yana jira yace"amaan meyasa kikeson b'ata mun rai da sakani yawan surutu?"kinsan allah zaneki zanyi"wai hamma irin yanda naga ana dukan y'an cikin firm?"shiru yayi,saita shagwab'e fuska tana fad'in to ya zancen kayan wasan?"zan kamiki anjima"nidai zan bika hamma! shiru yayi yanata kallonta dan yama rasa meye zaice mata"can ya mik'e tsaye yana fad'in tashi muje d'akin ammi ki kwanta kiyi bacci"yafad'a yana matsowa gab da ita yakama hannunta ya amshi wayoyinsa sai shagwab'a takeyi bece komai ba yana dai rik'e da hannunta ya bud'e k'ofar yana fad'in oya shiga"hamma! kallonta yayi tasaki k'aramin kuka"haka nan yaji k'irjinsa ya buga"saiya basar yace"ki shiga ciki kiyi bacci zan siyo miki ice cream shikenan?"kanta ta gyad'a masa tana shiga ciki"shi kuma ya rufe k'ofar yana juyowa yaga abdallah"kai zonan"shine abinda yafad'a yana yin gaba"abdallah yabiyosa abaya"agefen motarsa suka tsaya"fuskarsa ad'aure yace"inaso kasani amaan ba cikakkiyar lafiya ce da itaba"idan kaga tayi wani abu daba daidai ba karkayi mamaki"sannan bana son kana kunnah kallo gabanta inba catoom bane"sai maganata dakai ta karshe kasan yadda zakayi fira da ita banda wani wasa tsakaninku"kaji ko bakajiba? da sauri abdallah yace"naji yaya zan kiyaye"shariff beyi mgn ba yakira driver yashigo mota yajashi suka fita.... amaan kuwa tana shiga cikin d'akin tasami ammi zaune kan stool tana yank'e farce"ta kalleta tana fad'in hamman naki yatafi?"eh yace nayi bacci ne"toga bed can jeki kwanta ko?"dato ta amsa ta cire takalminta ta zauna gefen bed d'in kanta ak'asa....ki kwanta mana bara na koma parlourn "daga haka ammi tabarota acikin d'akin"ita kuma ta kwanta tanata juye juye har bacci ya kwasheta"sai wajen k'arfe 1 saura mintinah goma ta farka"babu kowa a d'akin dayaji kayan alatun duniya"k'ofar dataga akwai welcome carpet ajiye da silifas asama,anan ta nufa sbd ranta yabata anan ne bayi"bayan ta gama kama ruwa ta fito daga cikin bath room d'in"hakan yayi daidai da shigowar ammi cikin d'akin "ido suka had'a"amaan tayi k'asa da kanta"kin tashi kenan?uhmm hamma be dawo ba?"be dawo ba amma nasan yakusan dawowa "shiru tayi kamar zatayi kuka ta zauna"ah ah dama na shigo naga kin tashi ne"yanzun kiyi sallah sai kizo kici abinci ko?"abdallah yadameni da kina ina?" ai bana yin sallar akace"to shikenan muje kici abinci"sai hamma yadawo"matsowa ammin tayi ta kama hannunta cikin rarrashi tace"shariff ba yanzun zai dawo ba hasalima sai k'arfe 4 yakeyin lunch....kukan shagwab'a tasaka "ammin na murmushi ta matsa jikin mirror ta d'akko wayarta ta zauna gefen bed d'in ta kamo amaan ta aza kanta saman cinyar ta sannan takira shariff"bugu ukku ya d'auka yana fatan allah yasa ba akan amaan bane takirashi"amsa sallamarsa ammi tayi tana fad'in gafa amaan nan tak'i cin abinci wai saika dawo"d'an jim yayi kafin yace "tana ina?"gata nan"amma ammi ba cikinta bane wai?"shariff wai meyasa kake haka?"to maza ka rarrasheta kaji na gaya maka"rarrashi fa kikace ammi ? ya maimaita kalmar"saidai kafin yayi mgn ammi ta kara mata wayar gefen kunnanta tana fad'in ga hammanki kuyi mgn "da sauri amaan tayi murmushi tace"hamma! uhmm menene?"bakai bane baka dawo ba"shine kuma amaan zak'i cin abinci?"to ai kaima bakaciba ko?"gabansa yafad'i ya janye wayar ya kalli wayar sannan ya maida"kina jina?"uhmm"komai ammi tasaka kiyi bana son ki mata musu maza kiyi kina jina?"to hamma zanyi"good girl! daga haka ya yanke wayar"ammi dai tayi shiru tana saurensu"daga bisani ta amshi wayar tana shafa kan amaan tace"tashi muje kinjiko?"bbu musu ta tashi tsaye suka fito daga cikin d'akin"abdallah na zaune kan kujerah yana chating "sai ibtihal na dining area tana cin abinci"tunda ta hango ammi rik'e da hannun kyakykyawar yarinyar data gani d'azun dazata fita gabanta yafad'i "fatanta allah yasa kar shariff yace yana son yarinyar.... anty amaan kin tashi?"cewar abdallah yana mata murmushi "ammi ta karb'e zancen da cewa eh abinci zataci"wai ammi niban ganeba fisabilillahi?"naga kamar kinfi jida ita akaina ko?"yafad'a yana turo baki "amaan ta kama yimasa dariya"ya d'an harareta yana fad'in yaya yakoya miki miskilancin sa ko?"ina miki mgn kikayi shiru"amaan rabu dashi wuce can ki zuba abinci"kallon dining area d'in da ammi ta nuna mata tayi ta hango ibtihal zaune tana cin abinci"abdallah zoka rakani"bbu musu yataso suka jera suka nufi dining area d'in"da kansa yaja mata kujerah ta zauna"sannan shima ya zauna yana bud'e warmers d'in abinciccika kala kala gasu nan na alfarma" da wasu ammi ne tayi,wasu kuma masu aiki ne sukayi"broth bakuwa mukayi ne? kuma bata iya yiwa mutane mgn ba?cewar ibtihal tana aikowa da amaan da harara"batare data bari kowa yagani ba"sam abdallah be luraba saidai yatab'e baki yana fad'in babu mamaki bata iya d'in ba tunda duk abinda yashafi yaya sheriff me ajine kuma baya son hayaniya"amma ke meyasa ba zaki gaishetaba ko dan ki girmamata ,amatsayin ta na bak'uwa kuma y'ar ammi??"kana nufin y'ar uwarkuce?"be bata amsaba sbd dama daga gaisuwa bbu abinda ke had'ashi da ita"kallon amaan yayi yace"anty amaan miye zakici?"nidai komai yadace zubamin"yayi murmushi yace"fevourite food d'in yaya zan zuba miki....sosai ibtihal ke kallonsu tana nazarin kalamansu"atake ranta yabata wannan yarinyar aure za'a had'ata da shariff"tunda gashi abdallah na kiranta da anty"dukda tasan inda mahaifinta yatafi(yaje yawon neman asiri) yau kwanansa guda"amma tasha alwashin kiransa ta waya tasanar masa zuwan wannan me kama da aljannun.... mik'ewa tsaye tayi tana kallon amaan dake tsakuran abincin"ga uban nama abdallah yazuba mata"amaan dai tunda ta lura da irin kallon datake mata,da kuma ta tuna hammanta yace"karta kulata saita shareta"sai surutu sama sama abdallah ke mata harta gama cin abincin"ta wuce d'akin ammi tasameta tana shirya kaya"ammi kawo na shirya miki "baba ladi idan nace takawo nayi mata aiki sai tace ban iyaba"ammin na murmushi ta mik'a mata kayan ta zauna gefen bed tanata satar kallon ta tana jera kayan"bayan ta gama tace"sannu amaan"idan shariff yadawo yakawo kayanki saikiyi wanka ko?"dato ta amsa, atare da ammin suka koma parlourn"cikin y'an awanni amaan ta sake da ammi sai shagwab'a taketa zubawa son ranta itada abdallah "tsabar bak'in ciki ibtihal kasa zama parlourn tayi.....bayan sallar la'asar ammi da abdallah da ibtihal na zaune a parlourn "kan amaan na saman cinyar ammin suna kallon arewa24"yayinda jummai me aiki keta turare parlourn "ahaka shariff yashigo cikin parlourn anutse" da ledoji ahannunsa"sai wani yaronsa dake janye da sabon trolley babba guda d'aya"zumbur amaan ta tashi zaune dataji amon jarumar muryansa me dad'i"shi kuwa yayi mamakin ganin yadda tasake da amminsa da sauri haka"kauda kansa yayi daga barin kallonta yana fad'in ammi sannu da gidata amsa cikin sakin fuska"abdallah na murmushi yamasa sannu da zuwa"yayinda ibtihal ta tsurama kyakykyawar fuskar shariff ido tana jin kamar taje ta rungumesa sbd so"amaan ta taso ta nufesa"fuskarsa bbu yabo bbu fallasa sbd yana lura da yadda ibtihal keta kallonsu"hamma nah sai yanzun ka dawo?"eh tambayau"yafad'a yana mik'a mata ledojin hannunsa"saida ta russinah kafin ta amsa tana masa murmushi cikin shagwab'a tace"to yanzun abinci zakaci ko?"hannunsa yasaka yaja karan hancinta yana fad'in wuce muje.....✍️ *17&18* ......... Ammi dake zaune ta bisu da kallo cike da burgewa"dan gaba d'aya sai taga sun mata kamar ma'aurata irin masu matuk'ar son junansu d'in nan"musammun da shariff ya mik'a ma Amaan ledojin hannunsa "suna kallon cikin idon juna,sannan yaja mata trolley d'in kayanta suka nufi d'akin Ammin"suna shiga ya Ajiye troley d'in gefen mirror yana kallonta cikin cool voice d'insa yake fad'in ga kayanki nan na bada miki wasu d'inki"yafad'a yana duba Agogon dake daure a damtsan hannunsa"yayinda Amaan ta zauna gefen bed tana duba ledojin daya mik'a mata"ice cream ne roba biyu"sai gudar ledar hand bags ne da plate shoes kala biyu"d'ago kanta tayi zata kallesa,yayi saurin janye idanuwansa daga barin kallonta"kukan shagwab'a tasaka tana fad'in ni Ina kayan wasa na to hamma?"ta k'are maganar tana shure shuren k'afafuwa....tunda tafara wannan abun ya kauda kai yana danna waya saida yaji tayi shiru sannan ya kalleta ya tab'e baki cikin taushin muryansa dako beda walwala saita bayyana yace "b'ata miki rai zanyi dake da kayan wasan"nadawo Agajiye bazaki barni na hutaba?shine zaki tsiro da wata rigima ko?ki wuce ki koma parlourn kisha ice cream d'in mana" ni ruwa zanje na watsa"to hamma Ina ice cream d'in Ammi?"kaga wannan nida Abdallah keda shi ko?"tunda wannan yarinyar bbu ruwanmu da ita nida kai"kuma tayita hararata.....oh my god! Amaan meyasa bakya gajiya ne da shirme?"Ammi bata shan Abu me sanyi"bana son kina zancen sakaryar yarinyar can"idan ta miki wani abu kisanar mun bance ki kulataba"to hamma ka rakani parlourn mana"kuma zakaci Abincin ko?"shiru yyi sbd yasan Amaan dai idan yabiye mata sunta faman surutu kenan bazata gajiba"tashi muje"batace komai ta maida hand bags d'in da takalmin cikin ledar"ta d'auki ledar ice cream d'in tanata turo baki"zanyi maganinki Allah"k'azama dake tun safe baki koma wanka ba"yafad'a yana tab'e baki "Amma hamma ba Ammi nah tace saika kamun kayanaba zan koma yin wani wankan"shiru yayi yanufi k'ofa "wai hamma Ina baba ladi?"ko wajenta zaki koma ne?"uhmm uhmm nafison wajen Ammi dan Allah kabarni Anan"bece komai ba saidai kalamanta sun masa sanyi Azuciya"sbd duk me kaunar mahaifiyarsa bayada kamarsa Aduniya"Atare suka fito daga cikin d'akin "ita ta wuce cikin parlourn shi haye upstairs.... Ahankali Amaan ta iso ta duk'a gefen Ammi tace "gashi kisha "Ayya bana shan kayan sanyi Amaan"zoki zauna kisha Abinki"Anty Amaan ni Ina nawa?"cewar Abdallah yana murmushi "batayi mgn ba ta mik'a ma Abdallah roba guda"nifa wasa nakeyi miki"nidai ka Amsa dama nacema hamma zan baka"to shikenan nagode"yafad'a yana Amsa"ita kuma ta zauna gefen Ammi tanasha cikin yanga"Ibtihal na kallonsu"jikinta yagama bata Amaan da shariff soyayya sukeyi tunda harda binta d'aki dayayi....wani irin tsanar Amaan da zafinta taji Azuciyarta....sis bissimillah ko?"cewar fahad batare daya kalletaba"Alhamdulillah! ta furta tana mik'ewa tsaye tabar parlourn, Ammi na lura da ita Akwai damuwa atattare da ita"Abdallah nata d'anjan Amaan da fira har suka gama bikin shan ice cream d'in su"ta tashi ta wuce d'akin Ammi sbd tayi wanka"ko minti 2 batayiba da barin parlourn shariff yasakko k'asan yaci zazzafan wanka cikin k'ananun kaya "yayi masifar kyau"be tanka kowaba yadai lura da y'ar rigimar tasa bata cikin parlourn"dining area ya wuce ya zauna yazuba Abinci yafara ci"Ahaka kiran fareedah yashigo cikin wayarsa"yaja tsaki yak'i d'auka"yana gab da kammala cin Abincin Amaan ta fito daga cikin d'akin Ammi"tana sanye da riga da wondo na kanti"da mini hijab iya gwaiwar hannu Ajikinta"tanata k'amshi"kai tsaye dining area d'in ta nufa"Assalamu Alaikum hamma"saida ya d'auki kusan second 5 kafin ya Amsa batare daya kalletaba"ita kuma tanata kallonsa sbd yamata kyau sosai"nayi wankan hamma! nagani ai ko?"to yanzun yaushe zan fara sallar?"dama baba ladi tace"saiya d'auke zan fara, kuma ya d'auke"shiru yyi na kusan mintina 3 itadai tana wasa da yatsun hannunta "tamkar bayaso yace"Anjima idan kun shiga d'aki keda Ammi ki tambayeta zaki fara sallah yaya zakiyi?bance ki tambayeta gaban Abdallah ko wani ba kina jina?"dato ta Amsa tayi shiru"da farko haushi tabashi, Amma dayayi wani tunani sai yaji tausayinta"yasan skunyarta"da'a hayyacinta take bazata fad'i haka a gabansa ba duk rashin kunyarta....ji yakeyi da shine mahaifin Amaan idan Asiri yatonu saiya rabu da muguwar matar.....hamma yanzun Ina zakaje?"Amaan ta katse masa tunani da siririyar muryarta" shareta yayi"ta saki kukan shagwab'a "ya mik'e tsaye yana fad'in wuce muje ki zauna ni fita zanyi"hamma zanje dan Allah"bbu inda zanje dake garama ki dena mun wata magiya"batayi mgn ba tamike tsaye ta wuce d'aki"kayanta ta jera cikin ward rope d'in Ammin duka"tana gyara saman bed Ammin ta shigo sbd tayi sallar magrib,yayinda Abdallah na masjeed"Ammi nah! na'am y'ata"kinga hamma ko?"sai tayi shiru"wani abun ya miki ko?"sai tayi k'asa da kanta tace"bbu ruwana dashi"Ammi tayi murmushi batace komai"tana k'ok'arin shiga toilet Amaan tace"dama zan fara salla ya d'auke shine hamma yace na tambayeki"dawowa baya Ammin tayi ta zauna gefen bed d'in Anutse tayima Amaan bayanin yadda zatayi wanka"bbu laifi kuma tad'an fahimta"bayan Ammin ta shiga bathroom d'in ta fito"Amaan d'in ta shiga tayi wankan da Alwallah"bayan ta gama sallah Ammin takoma yimata y'an tambayoyi game da addininta"inda yatadace tayi mata gyara tayi mata.....shariff be dawo gidan ba sai wajen k'arfe 9:11 pm "Ammi da Abdallah na zaune a parlourn"yayinda Amaan na d'aki sbd Abinda Shariff yamata d'azun yasaka batason fitowa ta ganshi" tunda ya shigo ya lura bbu ita Acikin parlourn"bayan ya gaida Ammi ta had'a masa coffee yasha"tun be damu da tambayar Ina Amaan ba"harya yafara tunanin ko tayi bacci"sai kuma yatuna d'azun mus'ab na tsokanarsa da Ina *Amaan shariff* ?ya d'an tab'e baki yana shafa kansa had'e da d'an lumshe idanuwansa"sai kuma ya waresu kansa ak'asa yace"Ammi Ina yarinyar nan Amaan?"tana d'aki"shine Abinda Ammi tace"ya mik'e tsaye yamata saida safe"har zai wuce d'akin ya juyo yaga ko Ammi na kallonsa yaga hankalinta na wajen TV "wanda kuma ba haka bane tana kallonsa ta wutsiyar Ido"tura k'ofar d'akin yayi yashigo da sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa me dad'in Amo da sauti"Amaan tayi saurin rufe Ido"dan ba bacci takeyiba tunani kawai takeyi"tana kwance Atsakkiyar bed d'in Ammi da kayan bacci Ajikinta"gefen mirror ya tsaya ya kunnah flash light d'in wayarsa ya haske mata fuska"dukda d'akin k'anyar yake da haske"pink lips nata dake motsi da zara zaran eye lashes nata yasaka ya fahimci idonta biyu"saidai beson meyasa ta nuna masa bacci takeyi ba.....ya d'auki kusan second 5 kafin da k'yar yace"kinyi addua ne?"shiru bbu Amsa" *Amaannnn!* saida taji sunan har cikin kanta"Amma ta sharesa"shi kuwa d'age kafad'a yayi Alamar ko Ajikinsa"yanama kok'arin juyawa yafita Ammi ta turo k'ofar d'akin ta shigo, sbd bata son yawan kad'aicewarsu da juna....d'an sosa k'eya yayi yana yin k'asa dakai yace"saida safe Ammi"daga haka yafita daga cikin d'akin "Ammin ta raka bayansa da murmushi ta kalli Amaan data bud'e lumsassun idanuwanta ta juya sbd taga yatafi"Amaan bakiyi bacci ba?"uhmm! ko wani abu kike sone ? Ah Ah Ammi babu komai "to kiyi Addua ki kwanta kinjiko?"dato ta Amsa "Ammin ta shimfid'a katifa k'arama kan carpet ta kwanta.....sharif kuwa Azuciyarsa mamakin Abinda Amaan ta masa yakeyi" *kodai fushi tayi sbd d'azun tace zata bini nace taje ta zauna*?"tsaki yaja daya fahimci Afili yayi maganar"Ahankali yatura k'ofar had'ad'd'en bed room nasa yashiga"kai tsaye gaban ward rope yanufa, ya bud'e ya d'akko towel fari k'ar yanata irin k'amshn jikinsa, ya d'aura ya shiga wanka"bayan yafito ya shirya cikin d'an guntun boxer duk irin sanyin da Akeyi kuwa"kafin ya kwanta yaja devut yarufe jikinsa gaba d'aya,banda fuska"saidai me?"gaba d'aya Amaan ce ta fad'o masa Arai"zuciyarsa na hasaso masa ita time d'in datake masa shagwab'a da shure shuren k'afafuwa wai Ina kayan wasanta?zan siyo miki teddy gobe insha Allah "ya furta in a low voice batare daya shirya furta hakan ba"can kuma yaja tsaki yana jin haushin kansa"tare da shan Alwashin da safe bazai tankataba zaiga iya gudun ruwanta"saime idan tayi fushi dashi ma?"da wannan tunanin bacci me dad'in gaske ya sacesa"Abin mamaki yakoma yin mafarkin gashi nan shida wata yarinya zaune gefen wasu ruwa"k'afafuwansu na ciki suna wasa da ruwan"can saiya fad'a cikin ruwan"yarinyar ta fasa ihu tana fad'in *salfad* karka tafi ka barni?bazan iya rayuwa idan babu kaiba"ta fad'a tana fad'awa cikin ruwan itama ta bishi......iya nan ya farka Anata kiraye kirayen sallar"ya sauke numfashi yana Addu'ar tashi daga bacci"saidai zuciyarsa tak'i mantawa da yadda yayi mafarkin "sai maimaita kalmar sunan *salfad* yakeyi Azuciyarsa"Ahaka ya wuce bath room yayi wanka da Alwallah,yafito yatafi masjeed shida Abdallah......saida gari yafara haske sannan shariff yashigo cikin gidan"wasu daga cikin masu Aiki suna a main parlour sun fara Aikinsu"gaishesa sukayi kamar kullum yad'aga musu hannu ya wuce d'akin Ammi"cikin nagartacciyar muryarsa yayi sallama "yana sanye da jallabiya ya aza jibgegiyar rigar sanyi Asama"Amaan na zaune A tsakkiyar bed d'in Ammi tanata yimata danne danne Awaya"kanta bbu d'an kwali kalbar kanta ta bazo saman bayanta da kafad'unta"yayinda daga cikinta zuwa k'afafuwanta ta rufe da bargo"tunda taji sanyayyar muryarsa ta nutsu,saidai bata kallesaba "shi kuwa yana shigowa batare daya saniba idanuwansa suka sauka kan nata"ya kauda kansa yana d'aure fuska ya duk'a gefen bed d'in inda Ammi ke zaune tana Azkhar ya gaisheta.....batare da Amaan ta kallesaba tace"Ina kwana?"sarai yaji Amma sai yayi kamar ma bejiba"hamma Ina kwana?"ta koma maimaita tawa"Anan ma shirun yayi"har saida Ammi tace"wai bakaji Amaan na gaisheka ne?"yanata cin magani yace"bana son gaisuwar tata, ta rik'e kayanta"yana fad'in hakan da sauri yatashi tsaye yabar d'akin "damma kar Ammi ta masa wata mgn"ita kuwa Amaan bata damuba taci gaba da danne danne Awaya "Shariff kuwa da fushin Amaan yayi shiri yabar gidan batare da kowa yasan fitar tasa ba"......misalin k'arfe 4:37 pm"fahad Shariff ne zaune a lambun gidansu fareedah"ya wanku cikin kananun kaya ya Aza suit caot Asama sbd sanyi"yayi matuk'ar kyau"gabansa kayan motsa bakine dana sha da kayan fruits"wanda kallo basu isheshiba"sai faman duba wristwatch d'in dake d'aure Ahannunsa yakeyi yana jan tsaki"kimanin kusan mintinan sa 7 kenan Azaune fareedah bata isoba"tunani yakeyi in bacin yanada wata manufa kanta ai bata isa har yazo gidansu yamata irin wannan jiran ba....yana wannan tunanin yaji k'was k'was d'in takalminta"ga wani uban turare data fesa over"yatsina fuska yayi yana daidaita fuskarsa"fareedah ta k'araso tana juya idanuwanta da girgiza jiki taja kujera ta zauna tana fad'in yallab'ai sannu da zuwa"da Alama yau naci sa'a tunda ka Amince kazo har gidan mu....tamkar ya mareta haka mutumin naku yaji"yad'an saki fuska Anutse yace"babu wani sa'a kawai ke d'ince ta daban shiyasa"yanzun haka tare nake da mutane nace sai nazo mun gaisa na Amshi sak'o nah"hakane naji dad'in wannan matsayi daka bani"ta fad'a tana zare zobban daga hannunta bbu kunya tana turo k'irjinta da kusan have awaje ta aza masa zobban saman hannunta"har hannunta na gugar nashi"shine kawai yayi kok'arin janye hannunsa yana yiwa mus'ab dake waje tare da driver flashing"dama sun shirya hakan, daya masa flashing zai kira ya nuna ana son ganinsa A d'aya dg cikin gidajen man fetur d'insa cikin gaggawa"hakanne kuwa yafaru"shariff na duba zobban zai mata mgn kenan kiran mus'ab ya shigo cikin wayarsa"Anutse ya d'auka da sallama"fareedah nata kallonsa kamar mayya"tana jin idan ta mallakesa Amatsayin Abokin rayuwa tagama sa'a a duniyarta!.....what?? yafad'a da k'arfi yana ware manyan fararen kyawawan idanuwansa"saida fareedah taji tsikar jikinta ta tashi"tana jin koda kafin suyi Aure ne zata iya bashi kanta idan zai so hakan.... subahanallahi! gani nan zuwa yanzun"yafad'a yana yanke wayar"fareedah na kashe masa idanuwa tace"lafiya meya faru?"karki damu baby zamuyi waya Anjima"kiran gaggawa akemun Awani gidan maina "yafad'a yana d'aukar duka wayoyinsa kafin tayi mgn yabar wajen a hanzarce"saida yafito daga cikin get yatab'e baki had'e dajan tsaki"tun kafin ya iso driver yatashi motar"shi kuma yabude back sit yashiga ya zauna gefen mus'ab"Abokinah kamar kana cikin k'aya"hmm! daka san yadda na tsani yarinyar nan mus'ab daba da k'aya zaka misiltaba"daga haka yayi shiru yana duba zobban"indai munyi nassara can ta matse mata"cewar mus'ab"ko munyi ko bamuyi ba na gama da babinta saidai Abi kuma ta wata hanyar"kai Abokinah kana fire wlh"kasan kuwa meenal nata tambayata kai?"had'e rai Shariff yayi yaja tsaki bece komai ba"Ina y'ar rigimarka Amaan shariff?"wlh d'azun baba ladi ke sanar mun ta waya irin Abin Arzik'in daka mata"da komawar Amaan hannun Ammi"Ina fatan dai batun magungunan ta tana Amfani dasu ko?"shiru na wasu y'an few minutes shariff yayi can yace"yau nakeso nayima Ammin bayani"rubutu kuma zan tura Abdallah yadinga Amsowa"ni Ai fushi takeyi dani y'ar rainin wayo"wai Amaan d'in Abokinah?"banza shariff yamasa sbd yasan mus'ab dason jin gulma....mus'ab kuwa mamaki ya dingayi da Abinda shariff yafad'a "saidai kawai yabar wani tunanin sai yau da gobe zata tabbar masa da Abinda yake tunani inhar Allah yanufa"duk yadda yaso suyi firan Amaan da shariff k'in Amincewa uban gayyar yayi yamasa banza"bayan sun iso office"suka saita duk Abinda ke cikin zoben yakoma kan laptop d'insu"sannan suka kunnah suna gani"Abin tashin hankali Ashe faridah y'ar lesbian ce"sannan kuma Alh isah tafashiya shine shugaban masu shigowa da miyagun k'wayoyi"saiga fuskar Alh yahaya mijin Ammi tare dasu"kuma yadda suka fahimta Alh isah tafashiya deputy governor shine ya had'a baki da Amintaccen likitan me girma governor yasaka aka masa Alluran b'atar da mutum hayyacinsa"sbd yana so ya haye kan kujerarsa ta mulki.... Abubuwa sosai naban mamaki suka gani"wanda mus'ab ne kawai ke mamakin Amma uban gayyar wato miskilin namiji ko Ajikinsa"bayan sun gama ganin komai "mus'ab yace"yanzun dole yaka mata ka zauna ka nutsu ka had'a duk wasu baya nai da vedios ka tura can sama"nasan ta hakane iyalan governor zasuyi k'ararsa"Shariff beyi mgn sbd kiran fareedah daya gani"rejecting d'in kiran yayi ya zare layin ya karya" dama sbd ita yasaka shi"sai wajen 6 pm yatashi daga office "har zai bar laptop d'insa Anan sai yayi wani tunani yafasa"Ahanya suka tsaya wata super market shariff ya shiga da kansa yazab'oma Amaan wata jibgegiyar teddy"bayan yabiya kud'in sannan yafito driver yakawosa gida"yana rik'e da ledar da teddy d'in keciki ya wuce cikin gidan Anutse....hango Amaan yayi itada Abdallah sunata guje guje yabiyota"kanta bbu ko d'an kwali gaba d'aya jikinta bbu inda baya juyawa"sbd gwont d'in jikinta ta kamata kuma robber ce.....✍️ *19&20* .........tsintar kansa shariff yayi dajin fad'uwar gaba had'e da bugawar zuciya"wanda shima besan dalilin jin hakan ba" lokaci guda ya had'e girar sama data k'asa ya tamke fuska bbu Annuri ko kad'an"hakan kuma be hana kyawunsa matuk'ar bayyanah ba"rungume hannayensa Aki'rji yayi ,ya jingina bayansa Ajikin bango yana jifarsu da wani irin mugun kallo....sam Amaan bata lura da shiba sai Abdallah ne ya Ankara dashi"da sauri yatsaya da dariyarsa jikinsa na b'ari"Amaan ta matso tana mik'o masa hannunta tana fad'in kabani Alawana Abdallah kona had'aka da Ammi....lura datayi yayi shiru yasha jinin jikinsa yana kallon wani waje"hakan yasa ta kalli gefen daya ke kallo.....saida taji k'irjinta yabuga! sakamon hango shariff datayi,yayi wata iriyar tsayuwa irin ta zaratan jaruman mazaje" fuskarsa bbu Annuri yana kallon Abdallah.... Atake itama jikinta yayi la'asar dukda Azatonta Abinda sukayi ba laifi bane"saidai yadda taga hamman nata yayi ta tabbatar da laifi sukayi kenan"da sauri Abdallah yaduk'a yana fad'in dan Allah yaya na tuba ka yafemun"wlh laifina ne bbu ruwan Amaan Aciki"uffan sharif bece masaba yana dai duk'e"yayinda Amaan idanuwanta sun ciko da k'wallah"tana tsaye gefe, shariff Azuciye yanufosu ,sbd gaba d'aya Abdallah yafi bashi haushi sbd yasan shi meya keyi"saidai dukda haka itama bata tab'a bashi haushi irin yauba...cike da izzah ya iso wajensu fuskarsa tamkar hadarin gabas"yana isowa ya finciko Abdallah yabashi maruka zafafa guda biyu"Amaan tasaki k'ara tana zaro Ido ta juya zata gudu"tak'i biyu kika komayi ranki ne zai b'aci.... yafad'a cike da gadara yana huci"Amaan bata saurareshiba tayi gaba da sauri"sanin idan ta gudu shikenan bazai hukunta taba yasaka yacika Abdallah yabita"ita kuwa tana juyowa taga ya biyota aguje ta wuce cikin parlourn tana k'walama Ammi kira"jikinta na b'ari"Ammin na fitowa daga kitchen shariff na shigowa cikin parlourn afusace, yanufi Amaan gadan gadan.....ta saki k'ara ta b'uya bayan Ammin tana rirrik'eta"shariff yayi jifa da ledar teddy d'in hannunsa yana fad'in ba cewa nayi kizoba?"yafad'a yana zaro mata idanuwansa da har sun fara jaa sbd bacin rai"wai shariff meke damunka ne?"kabi komai Ahankali mana"menene tayi maka?"shiru yayi yanufi bayan Ammin"Amaan ta koma sakin k'ara tana rirrik'eta....karka tab'amun yarinya nadai gaya maka ko?"yana b'ata rai yace"Ammi kinsan meye sukayi ne idata Abdallah?"shariff fita nace kabani waje"beyi mgn ba yana huci yabar wajen Azuciye batare da yabi takan k'atuwar teddy d'in dake yashe a tsakkiyar parlourn ba"yana haye upstairs Amaan ta sauke Ajiyar zuciya tana saka kuka"Ammi ta jinjina kai tana fad'in jeki d'aki kiyi sallah gani nan zuwa nima"ta fad'a jikinta a sanyaye"hakan yayi daidai da shigowar Abdallah idanuwansa jajir da Alama kuka yayi"kai zonan"cewar Ammi tana nufar kujerah ta zauna"fuskarta Ad'aure tace"meye kukayi kaida Amaan?idan kamun k'arya saina saka sheriff yamaka shegen duka....abu k'arami Ammi Amma yaya ya maidashi me girma "ko itama Amaan d'in yadaketa ne?"ah ah be daketaba ,maza kamun bayani"dama kinsan d'azun na shigo da big boom"saina bata guda nasha guda"ita kuma saita rage"wlh ni wasama nake mata Ammi saina d'auka Ina ce mata yazama nawa"shine tadinga dire dire inata dariya na fita"saita biyoni da gudu saina bata shine yaya yasamemu"wlh saida yamun marukan da jina na wucin gadi ya d'auke.... d'an jim Ammi tayi kafin ta girgiza kanta Afili tace"dama bakada hankali Abdallah?"kanada 18 yrs kake guje guje da mace"muharramarka ce ita?"nan Ibtihal meke be sanar makaba ka kiyaye kanta?" tsakaninka da ita sai gaisuwa" to wlh ka kiyayeni daga yau iya karka da ita gaisuwa kaji Abinda nagaya maka?"uhmm"idan Allah yakaimu da safe ka bashi hak'uri "kasan idan kaje yanzun k'arama kanka laifi ne Awajensa zakayi, tunda ya rigada ya hau kan dokin zuciya! dato Abdallah ya Amsa "maza ka wuce katafi masallaci"yana k'ok'arin mgn Alh yahaya yashigo cikin parlourn da ledoji Ahannunsa"Ammi ta tarbesa da fara'a had'e da yimasa sannu da zuwa"Abdallah kuwa da k'yar ya gaishesa yafita"Alh yahaya Aransa yace"duk na kusan maganinku harda ishashshen d'an zafin kan yayan naku... Amsar kayansa tayi suka wuce d'akinsa....bayan sallar isha'i Amaan na zaune kan Abin salla tayi tagumi hawaye kwance cikin idonta"sbd laifin datayiwa hammanta"Ammi ta shigo d'akin da teddy d'in ta saka cikin ward rope"kafin ta zauna gefen bed tana kallon Amaan had'e da nazarinta"Ahankali tace"Amaan ki tashi kije kici Abinci Azo Ayi shirin kwanciya bacci ko?"na k'oshi Ammi"banganeba?"akan me zakice kin k'oshi?"k'asa tayi dakai tana hawaye"subahanallahi meya faru kuma?"dan Allah kiba hamma hak'uri nadena koma miye karya dakeni"bazai dakekiba Amaan"nima rabona dashi tunda yabiyoki ,zuwa da safe kin bashi hak'uri sannan ya huce"Abinda nakeso dake"daga yanzun karki koma wasa irin haka da Abdallah dama kowane namiji"sannan idan hammanki yace"kidena koma miye, toki dena kinjiko? dato ta Amsa tana tunanin wasan da sukayi itada Abdallah shine laifi"gaba d'aya wani irin mugun tsoron had'uwa da shariff d'in taji tanaji...fargaba da tsoro ya hanata taci Abinci"Ammi dai najin tausayinta tabar d'akin"itama jikinta Asanyaye ta dawo parlourn ta sami Ibtihal zaune tana kallo"sai Alh yahaya da Ammi na dining area yana cin Abinci"tunda yaga Amaan yaketa kallonta"dama y'arsa tasanar masa da labarin zuwanta ta waya"ya kalli Ammi yace"Hjy bak'uwa mukayi ne Agidan?"Eh Alh"da Alama hutu tazo mana ko?"Eh zata d'an jima kafin ta tafi"Allah sarki"ga wannan maganin miyagune da shaid'anu idan zakiyi girki ki zuba duk kowa yaci"yafad'a yana d'an murmushi "haka nan Ammi taji fad'uwar gaba"ta Amshi maganin tana tuna kalaman shariff na kwanaki *nan gaba zaki gane wanene mijinki* Ajiyar zuciya ta sauke ab'oye tana fad'in to shikenan za'a zuba d'in "ya Amsa dato"sai bayan yagama cin Abincin suka bar wajen......Ab'angaren shariff,ransa Ab'ace ya haye upstairs "Aciki yayi sallar magrib da isha'i"ko masjeed be fita, be Amsa wayar kowaba dan sbd a bad mood yake"zai iya samun matsala da kowa idan yace zai Amsa wayar mutane"ko coffee d'in dayake sha be shaba yayi wanka ya kwanta ransa ab'ace yasha Alwashin gobe zai tarkata Amaan ya maida ita gidan mlm da sharad'in yafita daga rayuwarta"da wannan tunanin bacci ya d'aukesa"yayi mafarkin gata nan tanata gudu cikin daji wasu mutane masu bakak'en kaya sun biyota zasu kamata"tanata ihu da kiran sunansa.... adaidai nan yafarka"lokacin karfe 2:17 am"yayi Addua yana tashi zaune yana jin kansa na sarawa kamar zai rabe gida biyu"Amma dayake namijin duniyane haka ya daure ya shiga bath room ya d'auro Alwallah yafito"jallabiya ya d'akko gogaggiya yasaka yafara jero nafilfili"bayan yagama yayi karatun Alkur'ani me girma "sai yaji zuciyarsa tayi wasai dayin sanyi"saidai k'asan zuciyar mafarkin dayayi akan Amaan ne"tunawa yayi da yau Alh yahaya yadawo"hakan yasa ya Isa wajen laptop d'insa ya d'auka yanufi parlourn sa"bayan yagama saita komai ya kunnah yafara kallo"Anan yaga shigowarsa da fitowar Amaan da firansa da Ammi har zuwa maganin daya bata"Anan ya fahimci Alh yahaya yaso yabigi cikin Ammi yaji wata mgn game da Amaan"Amma Bai samu nassara ba"sai kawai yabari da safe zai Amshi maganin"zai kuma bar Amaan Agidan"dan idan tabar gidan to Alh yahaya zai d'auka Asirin yafara Aiki"da wannan tunanin yakoma bed room d'in yad'an kwanta,be jima ba da kwanciya Aka kira sallar Asuba"hakan yasaka yatashi badan baccin ya isheshiba yayi Alwallah ya fita masjeed"yana sakkowa down stairs ya hango Alh yahaya tsaye yana mgn k'asa k'asa kamar haka"ni kuma yallab'ai?"Allah yasa ba laifi nayiba kake kirana da gaggawa haka?....jin motsin takun mutum yasaka yadena mgn yana kallon sharif daya had'e rai kallo be isheshiba"saidai yasha Alwashin idan yadawo Anjima zai duba ta CTV camera yaga da uban waye yake mgn ?"dake nuna Alamar babu Alkhairi Acikin maganar....bayan sallar Asuba shariff ya shigo cikin gidan sbd ya gaida Ammi"fuskarsa Ad'aure ya murd'a handle d'in k'ofar bed room d'in ya shigo.....saida Amaan taji fad'uwar gaba daya shigo taji Amon jarumar muryansa me ban sha'awa"kallon gefen datake beyiba yaduk'a ya gaida mahaifiyarsa"da sauri Amman murya na rawa tace"hamma Ina kwana?"doguwar tsuka yaja ya mik'e tsaye yana yatsina fuska zai fita," Ammi tayi saurin dakatar dashi da cewa....ka jirani a parlour zamuyi mgn yanxun "tamkar ya musa mata ya Amsa dato kawai yafita"Ammi ta kalli Amaan data sunkuyar da kanta ak'asa batace komai ba saidai taji tausayinta"ta rasa shariff wane irin murd'add'en mutum ne?"mik'ewa tsaye tayi ta fice daga cikin d'akin Amaan tasaki kuka me ban tausayi"tama rasa wane irin kalar tunani zatayi"sai tambayar kanta takeyi to ita suwaye iyayenta??"itadai kawai hammanta ta sani Arayuwarta.... sheriff yana zaune a parlourn kan kujerah yayi bala'in had'e rai saicin magani yakeyi"yana ganin Ammi ya kauda kai"gefensa ta zauna tana fad'in sannu ishashshe me walkin sa! toko ubangiji muna masa laifi mu tuba ya yafe mana, balle kai d'an Adam dazaka k'ullaci k'aramar yarinya irin haka"bayan kasan halin data tsintsi kanta"koma dalilin hakan bazaka mata uzuriba?"yaron nan Abdallah tunda dare beda walwala sbd fushin dakakeyi dashi"da ita dashi na musu fad'a, musammun Abdallah dashi yafita hankali"bana zaton idan Amaan a hayyacinta take zata iya Aikata wannan shirmen"sbd haka kayi hak'uri kamanta"duk Abinda bakaso zata dena....Toni Ammi Ina ruwana da koma miye zatayi?"kawai na gama mgn zan mayar da ita wajen mlm taje can su k'arata tunda bata jin mgn kuma batada kunya....oh kuma kace babu ruwanka?"yanzun kuma kace batajin mgn batada kunya"to bari kaji! zaman Amaan Agidan daram babu wanda zai rabamu sai Allah da iyayenta"na rasa meyasa bazaka dena wannan zafin zuciyar nakaba?"tun jiya yarinyar nan batada walwala sbd ta fahimci kana fushi da ita ko Abinci bata ciba"sbd haka yanzun zan turota tabaka hak'uri kanuna ka hak'ura ko ranka yab'aci....pls Ammi basai tazoba kawai ya wuce"banza Ammin ta masa ta mik'e tsaye ta wuce d'aki"babu jumawa yaji y'ar siririyar muryar Amaan na masa sallama"tana sanye da hijab iya gwiwa da doguwar riga ta kanti Ajikinta"saida ya gama shan k'amshinsa sannan ya Amsa fuska a had'e "ita dai tana duk'e gabansa kan carpet cikin rawar murya tace"hamma Ina kwana?"lafiya qlau"ya Amsa da k'yar cikin basarwa"dan Allah kayi hak'uri Akan laifin danayi ,bazan koma ba"banza ya mata ya mik'e tsaye "dan Allah hamma ka hak'ura? miskilin beyi mgn ba sai kallonta yayi yanuna mata k'ofar bed room d'in Ammi"shi kuma ya haye upstairs.....babu wanda yasan fitarsa dan ta baya yabi yafita daya shirya....driver na jansa yana zaune a back sit yana karatun wata jarida"yana sanye da suit red colour sunyi bala'in haskashi"fuskarsa Ad'aure yarasa meye yasaka yaketa jin fad'uwar gaba tunda yatashi??....can kiran mus'ab ya shigo cikin wayarsa"batare daya damuba ya share"dan beson takura"suna isowa office nasu dake cikin gari"tun kafin driver yayi parking sukaga police dasu mus'ab tsaitsaye charko charko"ga uban hayak'i yana tashi Acikin wajen da Alama gobara ta tashi jiya"saidai miskilin bbu wata damuwa Asaman kyakykyawar fuskarsa yafito cikin Isa had'e da shan k'amshi"mus'ab da wani bellow na hangosa suka nufi wajensa"kallo d'aya zakayiwa mus'ab kasan yana cikin tashin hankali"da dara daran Idanuwansa shariff yatsare mus'ab yana nazarinsa"gefen zuciyarsa na harbawa"sharif muje can muyi mgn"shine Abinda mus'ab yafad'a idanuwansa jajir"babu musu sheriff ya bisa abaya suka zauna kan wasu kujeru"ka kalli labarai na k'arfe 7 na safiyar yau?"girgiza kansa sheriff yayi"mus'ab yace Anshiga har cell Ajiya Ankashe Alh tanimu sbd gudun yatona Asirin sauransu"kuma Ina zaton Alh isah ne yasaka Ayi hakan"jiya ta CTV camera na gidansa yaganku kaida y'arsa kuna mgn ,yakuma ga zobban data mik'a maka "hankalinsa yakasa kwanciya sbd yana zargin dama can kai d'an CID ne"Acikin daren sukayi binciken gano number motata dana d'aukeka Aciki"sannan suka gano cewa kayi bincike Agidansa ta hanyar y'arsa"shine yaturo y'an daba sukazo suka yi bincike nan sbd su d'auki vedio ko wani abu damuka samu game da sirrinsu"sukaga bbu shine suka kunnah gobara"shiyasa tun jiya nasanar maka shariff karkayi kuskuran zuwa gidan su fareedah Amma kafiyarka ta hana"yanzun zancen danake maka da Asuba yaturomun y'an daba munyi Artabu dasu"nayi iya bakin kok'arina ganin na kare kaina da iyalaina Abin yaci tura"su biyar suka rik'eni sauran suka d'aurema noory fuska da Ahmed suka tafi dasu"Akan cewar saina kamusu vedio sannan su kyalesu "wlh ko sallar Asuba banyiba tsabar tashin hankalin Dana tsintsi kaina Aciki "bayan fitarsu na shiga mota naje gida na sanar musu "motar yaya na d'auka nazo nan natura Amintattunmu sukaje har k'ofar gidan kamar masu maula"suka d'akko y'an vedios da pics na wad'anda ke shiga da fita cikin gidan "Abin mamaki wlh Akwai Alh yahaya cikin wad'anda suka fito daga cikin get d'in gidan suka shiga mota"yanzun Abin tashin hankali tayaya zan iya Amso matata da d'ana a hannun wa'annan Azzaliman shariff? kuma kasan koda munyi report baza'a yardaba sbd bbu shedar cewar Alh isah ne yaturo.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! shine Abinda sheriff ya furta yana furzan da wani irin zazzafan huci daga bakinsa "zuciyarsa na tunano masa wayar dayaji Alh yahaya nayi da Asuba"sannan ya lura daya dawo daga masallaci bbu motarsa haraban gidan"ya kalli mus'ab da idanuwansa ke jajir yace"zo muje"Ina zamuje? gidan mu"muyi me a can kuma?"shiru yayi yak'i mgn"pls sheriff bafa lokacin k'yaliya bane yanzun kamun bayani mana...zan binciki CTV camera d'in dake gidan, sbd d'azun naji Alh yahaya yana wata waya"kaga idan Akwai saka hannunsa shine kawai zan kama da hannuna zan masa azabar da bbu shiri zai sanar mana inda bilkisu da Ahmed suke.... mus'ab na kok'arin mgn kiran Ammi ya shigo cikin wayar sheriff "wanda bugawar zuciyarsa tayi daidai da shigowar kiran"mus'ab yace"pls ka d'auka kaji waye"yafad'a sbd ganin sheriff ya tsare wayar da Ido yana kallo"beyi musuba yad'aga"tun kafin yayi mgn yaji muryar Abdallah yana fad'in yaya koka fita kaida Amaan ne munata nemanta bamu gantaba?"shine Ammi tace"na kiraka naji ko kuna tare ne??.....✍️ ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *21&22* .......what?? shariff yafad'a da k'arfi yana jin zuciyarsa na wani irin tsinkewa! fuskarsa da muryarsa bbu alamar rahama acikin su da wani irin tone yace"da gaske kakeyi abdallah?"daga d'ayan bangaren abdallah yace"wlh da gaske ne yaya....d'it! sheriff ya yanke wayar yana furzan da wani irin mugun huci me matuk'ar zafi daga bakinsa"meke faruwa kuma?"cewar mus'ab yana binsa da kallo"atak'aice shariff yasanar masa abinda ke faruwa"kafin yace"ayau zan kawo k'arshe alh yahaya da auresa da mahaifiyata, bayan na nunawa duniya da ammi wanene shi"yafad'a ahassale....cikin k'ank'anin lokaci shariff ya juye yakoma tamkar wani jan zaki"idanuwansa suka juye sukayi jajir"abinka game zafin zuciya"be tsaya sauraren driver yajasuba yafad'a cikin motar shida mus'ab "a haukace yaja motar cikin k'ank'anin lokaci suka iso gidan su"horn kawai shariff yaketa dannawa babu k'ak'k'atawa "tuni yakoma hassala"ana bud'e get d'in ya zuro kansa ta glass ya kalli get man agadarance yace"kaje na sallameka tunda baka san aikinka ba"yafad'a yana danna hancin motar cikin gidan"mus'ab kasa mgn yayi"tambayar kansa yakeyi shin duk sbd akan amaan d'in ne shariff ya canza haka ko kuwa?? be gama wannan tunanin ba sukaji k'arar shigowar text message acikin wayar shariff babba"lokacin kuma k'arfe 10:37 am"da sauri shariff daya gama parking zai fito yazaro wayar yafara dubawa kamar haka.... *kai d'an zafin kai! abinda mukeso dakai shine kayi gaggawar kamana duk wasu vedios dakasan kasamu game damu"basai mun maka dogon bayaniba"idan baka kawoba zamu kashe yarinyar nan bayan mutum 10 sunyi raping d'inta "bayan haka kuma zamu d'auki mahaifiyarka da k'aninka*.....k'aryane wlh! in har ban amso amaan ayau ba bancika d'an halak ba"cewar shariff cikin dakakkiyar muryarsa yana yin wurgi da wayar batare daya ida karanta text d'in ba har k'arshe"atake wayar taci screen "kallonsa kawai mus'ab keyi yanata huci"kafin ya d'auki wayar yaduba yagani"ya girgiza kansa yace"matsalar private number ce ,ba zamu iya kira ko tracking ba"tabbas duk sune suka sacesu"shariff beyi mgn ba yabud'e k'ofar yafito"shima mus'ab yafito rik'e da wayar yabi bayan shariff suka wuce interest d'in shiga cikin gidan.....tsaye carko carko yasami ammi da abdallah da jummai da laure masu aiki"suna ganin sheriff kowace tabar parlourn jiki na kirma"dan sun tabbatar da azuciye yake,ya koresu k'aramin aikinsa ne"kallonsa kawai ammi keyi aranta tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un"sbd yadda taga fuskarsa ta tabbatar yana kan dokin zuciya"abdallah yayi saurin cewa yaya koka san inda taje ne?"banza shariff yamasa"ammi ta amsa gaisuwar mus'ab"duk suka zauna kan kujerah mus'ab yashiga yima ammi bayanin komai harda tashi matsalar"saidai besanar mata ga wand'anda suke zargi ba"kuma be fad'i turo text message ba"ammi! ibtihal na nan?"cewar shariff da k'yar yana kallonta da jajen idanuwansa "ah ah ta tafi skul"mahaifinta fa?"shima benan, dan tun asuba yafita be dawo ba har yanzun...sharif ya kalli mus'ab ya gyad'a masa kai kafin yace"pls ammi ki kira alh yahaya ki nuna damuwar kinga baya nan "daga nan zakiji zai dawo nan ko kuwa?"akan me zaka saka na masa hakan?"pls ammi zan miki bayani bayan kin kira d'in"batace komai ba ta d'auki waya ta nufi d'aki"shariff da mus'ab suka wuce upstairs"komai shariff ya had'a ahanzarce kafin ya kunnah laptop d'in"sai ga alh yahaya yana waya bayan fitar shariff d'azun da asuba.... yallab'ai mun rabu jiya kuma yau kana son ganina kuma?"sai kuma yayi shiru"can yace"tabbas mahaifiyarsa nake aure sbd dukiyarsa da wacce suka gada wajen ubansu"dama na jima ina zaton kamar police ne, shine zai shiga gonarka?to karka damu zanzo muyi mgn yanzun"amma bana zaton zai saki vedio d'in dan yanzun"akwai wata yarinya danake zaton uwar zata had'ashi aure da ita "ita yaka mata asato atsoratar dashi koya kawo vedio d'in koku kasheta"kuma ko bayan yakawo vedio d'in zaku bibiyesa sbd zai iya seving d'inta ya ajiye"bara dai nazo yanzun.....kashe laptop d'in shariff yayi ya zaro k'aramar wayarsa yana huci yasaka kiran me gadi"bugu ukku ya d'auka yana magiyar ayi hak'uri bisaga laifin dayayi...tambayarka zanyi! kalmr da shariff yafad'a kenan atak'aice "to inaji yallab'ai "da asuba waye ya fita ,kuma waye yadawo?"to gaskiya alh yafita yadawo kuma"sannan bayan fitarka da safen nan yakoma fita"kashe wayar shariff yayi yabi mus'ab da kallo yana fad'in yadawo ammi bata saniba, anan kuma yayi dubarun yadda yayi yasace amaan"damuwata mus'ab kar y'ar mutane ta salwanta ko wani abu marar kyau yafaru da ita"bansan yazanyi ba idan hakan yafaru?"ban tab'a dana sanin shigowar ta rayuwataba sai yau....ya isa shariff karka zobe ladanka "karka manta haka allah yatsara tun kafin zuwan gudanmu duniya! shariff ya mik'e tsaye yana fad'in ina zuwa"fita yayi daga cikin parlourn ya sakko down stairs"ammi da abdallah na zaune da sauri tace"na kirashi yacemun yana kasuwa amma yanzun zai dawo yayi wanka" to shikenan ammi taso muje ciki kiga wani abu"kai kuma ka zauna anan koda ya shigo ka kirani"yafad'a yana kallon abdallah "dato ya amsa "ammi da shariff suka wuce upstairs......komai ammi ta gani da idanuwanta"salati kawai takeyi tana dafe da k'irjin ta"cikin wani yanayi tace"allah ya isa tsakanina da alh yahaya "dama abinda yake k'ullamun kenan batare dana saniba?"kinyi amfani da maganin ammi?"ah ah sbd ban yarda da maganin ba"yanzun damuwar, wane hali amaan take ciki....kiran abdallah daya shigo wayar shariff yasaka ammi tayi shiru"d'auka shariff yayi batare dayayi mgn ba"abdallah yace"yaya yadawo yana d'akinsa"kashe wayar shariff yayi yana kallon ammi yace"ammi muje"batace komaiba ta tashi ta fita cikin tausayin d'an nata"sai yanzun ta fahimci dalilinsa nak'in amincewa da aurenta da alh yahaya"shariff kuwa bed room d'in sa yakoma ya d'akko bindigogi guda biyu yasaka cikin aljihun wondonsa"sannan ya d'akko ankwa yafito"mik'ama mus'ab ankwa d'in yayi suka fito"abdallah dai na zaune yanata kallonsu"ammi kuma tayi tagumi"ammi kije kice yafito ina son mgn dashi"daga haka shariff yanufi bakin k'ofar fita shida mus'ab suka tsaya..... ammi na shigowa cikin bed room d'in ta samesa zaune da jallabiya ajikinsa da alama wanka zai shiga"yanayin yadda yaga fuskarta saida gabansa yafad'i"hjy lafiya dai ko?"yafad'a batare daya amsa sallamar taba"da sauk'i dai"amaan ce ta b'ata bamusan inda takeba"to shine shariff dukya tashi hankalinsa yana parlour muje kad'an taushesa dan allah"subahanallahi! ko wani wajen ta tafi ne? yafad'a hankalinsa nad'an kwanciya"ammi batayi mgn ba, ta masa wannan dubaran sbd ba gaskiya ce da shiba zai iya kiran miyagun yasanar musu ga shariff nan nason mgn dashi..."atare ita dashi suka shigo cikin parlourn......wani irin mummunan fad'uwa gaban alh yahaya yayi dayaga shariff tsaye da mus'ab suna jifarsa da mugun kallon da yasaka y'an hanjin cikinsa hautsinawa"shariff na huci yanufi gabansa"yaja baya da sauri yana fad'in lafiya dai?"shariff beyi mgn ba ya fincikosa yana bashi wasu punchers guda biyu gefen fuska"atake bakinsa yafashe! cikin azaba yace"hjy agabanki d'anki zai dakeni kina kallo?......da k'arfi shariff ke taune lip nasa na k'asa da yayi jajir "zuciyarsa takai mak'ura wajen fusata yace"gidan ubanwa kakaimun amaan?"da kuma matar mus'ab?"karma kanuna wani abu ko ki fad'in gaskiya" duk naji wayarku gara tun da sauk'i kasanar kona datse y'an yatsun hannunka yafad'a yana turashi da k'arfi, yafad'i kansa yabigi tayis"yazaro bindiga yadaki gefen kansa cikin karaji yace"baza kayi mgn ba?"suna get house d'in alh isah tafashiya dake can g r a layi na karshe"daga hannun haggu gida me red d'in get"idan kayi k'arya bazaka tsiraba"kuma haka idan gaskiya ka fad'a"inaso yanzun kasaki mahaifiyata kona harbe maka k'afa..... ammi na kuka ta karb'e zancen da cewa allah ya isa tsakanina dakai"kaci amana ta"da k'yar bakinsa na jini yace na sakeki saki biyu"mus'ab ya matso ya d'aura masa ankwa"shariff kuwa dr mansoor yafita yakira, yasanar masa yazo da wata allura.......(bazan fad'i sunan taba)bayan sun gama wayar yadawo yana bin alh yahaya da mugun kallo yace nafiku iya mugunta"muddin kamun k'aryar inda suke naga ba nan sukeba saina yanke maka harshe"ya kalli ammi yace"ammi kamun wayarsa"dato ta amsa taje ta d'akko"shariff yashiga phone"yaga number d'in da alh yahaya yayi waya da ita da k'arfe 5:48 am"d'aukar number d'in yayi awayarsa ,kafin yasaka wayar alh yahaya cikin aljihu"hakan yayi daidai da shigowar dr mansoor cikin parlourn "bayan sun gaisa da ammi shariff ya amshi alluran"bbu tausayi ya matsa ya dakama alh yahaya ita gefen kafad'arsa"yasaki k'arar azaba....cikin second 50 yakoma kamar gawa"mus'ab da shariff suka d'aukesa suka kaisa wani d'aki suka rufe da key"kafin su nufi side d'in shariff ta computer sukayi tracking number d'in da alh yahaya yayi waya da ita"sai gashi sunga inda daidai yafad'a musu me number yake... bayan sun fito ammin na tsaye tace"shariff miye amfanin yimasa haka kuma?kaida yaka mata ku makashi cell "karki damu ammi, ammasa hakane kafin muje mudawo"barinsa yana numfashi koda yana a cell akwai had'ari"wannan alluran zatayi kusan awa 6 zuwa 7 ajikinsa kafin yadawo hayyacinsa"to ina zakuje?"police station! (yamata k'arya)"mus'ab kuzo muje"abdallah ka zauna tare da ammi ko ina kasan akwai security bbu abinda zai faru"yafad'a yana k'arema parlourn kallo "be tab'a zaton yadamu da amaan ba sai yanzun"dan gaba d'aya wani iri yakeji,dabai gantaba ko yaji motsinta agidan ba "fatansa allah yasa basuyi mata komai ba"suna fitowa shariff ya kalli mus'ab yace"nifa can zanje yanzun komai zai faru saidai yafaru!ya fad'a yana huci" wai kai kad'ai shariff? ka bari musanar office aturo mana wasu police ko?"girgiza kansa sheriff yayi cikin wani yanayi yace"fad'uwar gaba asaran namiji! kuma har abada matsoraci bai tab'a zama gwani"bazan dogara da kowaba sai allah da kuma kaina"sbd haka bbu shegen danake shakka koda ta sanadin hakan zan rasa rayuwata bazan damuba"yafad'a batare daya jira cewar mus'ab ko dr mansoor ba yayi gaba kamar zai tashi sama"dr mansoor yayi mamaki"mus'ab kuwa beyiba sbd yasan fahad shariff kaifi d'aya ne"baya tsoro balle shakka"dukda shima ba tsoronsu yakeyiba,beso garin ceto ran iyalansu su duka su rasa nasu rayukan gaba d'aya "gara komai abishi ta sauk'i"acikin motar dr mansoor suka iso police station sukayi bayani"mota biyu akayi ta police mus'ab yabisu suka tafi..... shariff kuwa yana isowa parking lot yashige mota yajata atsiyace"cikin y'an mintina ya isowa anguwar"kasancewar quarters ce anguwar,tsit take babu kowa sai masu wucewa kan abin hawa" wasu na wajen aiki....zuciyar shariff adake yayi parking yafito"yatura get d'in gidan gabansa gad'i"yana shigowa ya hango security guda biyu a bakin get da wani mutum da alama me gadi ne"suna ganinsa suka nufosa"yasaka hannunsa guda cikin aljihun wondonsa"beyi wata wataba ya zaro bindiga ya harbi secuty guda a gwiwar k'afa"gudan kuma yafara harbinsa yana gocewa"yana hango me gadin zai gudu shima ya harbesa a k'afa"kasancewar alh isa baya ciki sai yaransa ne kawai dasu amaan da bilkisu da ahmed"shiyasa babu wasu security aciki sosai sai masu gadin get"dan beyi zaton za'a iya zuwa aka musu farmaki ba"shiyasa yafita yanzun bada jumawa ba...saida bullet d'in bindigar security d'in ta k'are sannan yafara zare ido yana neman hanyar guduwa....kafad'amun ina matar da yarinyar da aka sato suke kona kasheka?....suna cikin lambun gidan"inane hanyar?"da hannu yanuna masa"shariff beyi mgn ba ya harbesa ga gwiwar k'afa yanufi hanyar daya nuna masa itace inda lambun gidan yake.....yana gudu da waige waige har ya iso bakin k'ofar shiga cikin lambun gidan "yana d'an lek'owa ya hango wasu k'atti majiya k'arfi ,da bbu d'igon imani ko tsoron allah azuk'atansu,sunfi su goma suna rik'e da manyan maka mai sunata zare ido"sai bushe bushen hayak'i sukeyi"can ya hango su amaan yashe ak'asa "sai zare ido takeyi ta takure jikinta waje guda"idanuwanta sunyi luhu luhu da alama taci kuka ta godema allah"itama bilkisu da damuwa saman fuskarta ,tana rik'e da ahmed dake atsorace ya b'oye fuskarsa ajikinta.....kai waye nan nake gani kamar mutum?"da sauri shariff yasako kansa ciki sbd ya lura basuda bindiga saidai makamai.... amaan kamar daga sama ta hangosa yana tunkarosu cikin izzah bbu alamar tsoro asaman kyakykyawar fuskarsa daya tsuke.....da sauri ta mik'e tsaye tana fad'in hamma nah! har cikin kansa yaji sunan"tunda take kiransa dashi be tab'a jin hakan ba sai yanzun"kallon cikin idon junansu kawai sukeyi"bilkisu ta fashe da kuka tana waigen ta inda zataga mus'ab yafito"kusan mutum 4 suka nufi shariff gadan gadan"yayinda sauran suka zayage su amaan"ta saki k'ara tana kiransa....tun kafin su iso yazura hannayensa duka cikin aljihun wondonsa yazaro bindugu guda buyu duk ya harbesu"hakan yayi daidai da shigowar police wajen"mus'ab shine daga gaba"kai tsaye wajen iyalansa yanufa"yayinda sauran k'attin ke kok'arin jan hannun amaan da ahmed zasu gudu dasu"tsalle guda shariff yayi yakaima k'aton daya rik'e amaan duka"ya juyo afusace sai soki shariff da wuk'a"cikin zafin nama ya kauce yakoma kok'arin kawo suka"duk amaan na tsaye gefe tana raba ido tana kuma kallon mus'ab dake kok'arin k'wato d'ansa wajen k'attin biyu"da taimakon harbin da sauran police d'in sukayi yasaka wasu suka tsere aka kama wasu"bilkisu ta fashe da kuka ta matsa ta rungume mus'ab"amaan azatonta hakan abin kirkine itama kawai saita fad'a jikin shariff dake tsaye yana kallonta ta rungumesa tana sakar masa k'aramin kuka....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 vip grp 1000 via 2230373842 nabila aliyu uba bank ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba zazzafan sharhi 😉 wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *23&24* .........wani irin mugun electric chock sheriff yaji Ajikinsa sakamakon rungumar da Amaan ta masa"kasancewar bbu macen daya tab'a bari hakan yafaru tsakaninsu in aka cire Ammi" tsaye kawai yayi k'ik'am awajen,yakasa tab'uka komai"yana jin yadda taketa sakin k'aramin kuka"gaba d'aya jin jikinsa yakeyi ya mutu murus"yakasa furta mata ko a.... Abokinah! yaji muryar mus'ab Abayansu"hakan yasaka yayi saurin janye Amaan daga jikinsa suka had'a Ido da ita"kansa kawai ya girgiza mata Alamar ta dena kuka,yana kuma kallon kayan dake jikinta"mini hijab ce da doguwar riga bak'a jallabiya Ajikinta"bece komai ba yanufi wajen mus'ab dake d'auke da Ahmed yana kuma rik'e da hannun bilkisu"ya d'auka Amaan zata biyosa sai yaga tayi tsaye tana kallon k'asa.......murya akasale shariff yace"bilkisu babu dai wata matsala basuyi muku komai ba ko?"Eh Alhmdllh basuyi mana komai ba"beyi mgn ba ya Amshi Ahmed d'an 3 yrs A hannun mus'ab"gaba d'aya suka nufi k'ofar fita daga lambun "sbd polices d'in tuni sun fice tare da wad'anda sukayi nassarar kamawa"kamar Ance mus'ab yaduba yaga ko Amaan ta biyosu ?"yana dubawa yaga babu ita,yana juyowa yaganta tsaye kanta ak'asa"wanda sarai shariff ya lura bata biyosu ba Amma miskilin yashareta yak'i yimata mgn..... Amaan zomu tafi mana"yafad'a yana kallon ta"ta d'ago kanta tana share hawayenta ta nufosu"shariff kuwa kallo bata isheshiba sukayi gaba"bayan sun fito daga cikin get d'in gidan"mus'ab shida family nasa suka shige motarsa"Amaan dai na tsaye tanata raba Ido"shariff najan tsaki cike da izzah yace"kina jiran saina miki mgn nace ki shiga mota mu wuce? ko kuwa shi mus'ab d'in zaki bi?"tunda gashi d'azun yace kizo ku tafi kin kuma zo.... yafad'a yanata y'an harare harare "Amaan dai batayi mgn ba ta nufi back sit zata shiga"wata uwar tsawa yadako mata yana fad'in waye driver d'inki?nanma batayi mgn ba tana dai tsaye"mus'ab ya fito daga cikin mota yana fad'in laifin me kuma tayi Abokinah?"tab'e baki shariff yayi yana fad'in gata nan saika tambayeta idan tasakanar maka sai kamun hukunci"in kuma binka zatayi ku tafi banida matsala da hakan"yak'are maganar cikin zafin rai yana bud'e k'ofar driver sit yashiga"mus'ab ya girgiza kansa yana nazarin shariff sbd zahiri kishin Amaan ya hango k'arara Acikin k'wayar idonsa"matsawa yayi da sauri yabud'e mata front sit yana fad'in zoki shiga"sbd yasan k'aramin Aikin shariff ne yatafi yabarta"jikinta Asanyaye tashiga"mus'ab yace"yanzun haka An kama Alh Isan yana hannu"shi Alh yahaya d'in zanyi waya atura police suje kabasu shi ko?"banza shariff yamasa sbd wani irin mugun haushinsa yaji yana ji"mus'ab yasaki wani irin shu'umin murmushi me wuyar fassara yarufe k'ofar"saida shariff yamula yasha iska sannan yatashi motar aguje yabar wajen"itadai Amaan batayi mgn ba tana dai satar kallon sa"ya kama fuska ya daure yanata jan k'aramin tsaki jifa jifa"yana kuma driving d'in Anutse "can ya d'an kalleta suka had'a Ido"yamutsa fuska yayi kamar Ammasa tilas yace"tayaya kikaje wajen su?"d'an shiru tayi can tace"dama na fito daga d'akin Ammi bbu kowa a parlourn sai Abban yashigo yace"nazo na Amshi sak'o na kaima Ammi"daya fad'i hakan saiya fita"shine sai na biyosa"yanata tafiya Ina binsa har bayan windows kawai saiya juyo ya fesamun wani abu Afuskata"daga nan na farka na ganni Anan wajensu.....Allah ya kyauta! daga yau duk wanda baki sani ba yace"kizo irin haka karki koma zuwa"Ahankali tace to"can kuma tace"hamma dan Allah kafad'amun Abinda bakaso saina dena"d'an kallonta yayi ya tab'e baki yak'iyin mgn"har suka iso gidan bbu wanda yakoma mgn"sai k'amshin turarensa ketashi Ajikinta sbd hugging nasa datayi d'azun"tun kafin ya gama yin parking Amaan ke k'ok'arin fitowa"shi kuwa dayake yana son kaita mak'ura sai yayi lock d'in k'ofar"bayan yagama parking d'in yayi zaune cikin motar yana danna waya....ita kuma tanata k'ok'arin bud'e k'ofar Amma tak'i bud'uwa"hamma nika bud'emun mana"ta fad'a cikin shagwab'a"banza yamata ,kamarma badashi take ba"can ta fashe masa da kuka tanata jijjigar k'ofar"da mamaki yazuba mata manyan idanuwansa yana kallon ta....kinsan Allah kikamun b'anna saikin sani"naga Ai sauri kikeyi ki fita ko?"to bazan bud'e miki ba sai naga kinyi kukan jini tukum"yafad'a yana gallah mata harara "shiru tayi tana share hawayenta bata koma rok'arsa yabud'e ba"saida yagama shan k'amshinsa sannan yabud'e "itama ta bud'e Ada Aguje zatabar wajen Amma jin yace"ko kiyi tafiya cikin nutsuwa kona tattakaki"hakan yasa batayi gudu ba"saima juyowa tayi ta masa gwalo ta wuce da sauri batare data yi gudun ba"me makon yaji haushi sai yaji murmushi yasub'uce masa wanda be shirya yinsaba"kawai saiya basar yabiyo bayanta"kusan atare suka shigo cikin parlourn"Ammi na ganin Amaan ta mik'e tsaye tana fad'in Alhmdllh y'ata tadawo"Amaan Aguje taje ta rungumeta"shariff dai na tsaye yana kallonsu shida Abdallah dake zaune a parlourn "Allah ubangiji yatsare gaba"sai kije kiyi wanka ki kwanta ki huta ko?"kanta Amaan ta gyad'a mata"Shariff ya k'araso ya zauna suna tattaunah maganar da Ammi "yayinda Amaan ta wuce d'aki batare data tanka Abdallah dake mata jaje ba......sai bayan police sunzo sun Amshi Alh yahaya sannan shariff yabar gidan yanufi office..... Abin mamaki yasami fareedah da nadiya na zaman jiran isowarsa"had'e rai yayi daya hangosu"kai tsaye yanufi wajen ma'aikatan daketa kok'arin ganin an gyara wajen sbd gobarar da Akayi jiya....tun kafin ya musu mgn yaji muryar fareedah Abayansa tana fad'in yallab'ai dan Allah inason mgn dakai"afusace yajuyo ya nuna mata hanyar waje da hannu kafin cikin kakkausar murya yace"wacece ke dakike son mgn dani?"koda zanyi mgn da wata saimai tarbiya da kunya had'e da mutunci zanyi"duk ranar dakika koma zuwa nan kika koma ganina kika nuna kinsanni saina wulak'antaki.... yak'are maganar yana jan tsaki had'e da yamutsa fuska "tsabar mamakinsa kuka fareedah tasaka"Nadiya tazo ta janyeta tana rarrashinta... fareedah na kuka tace "ya cuceni Nadiya! ya kumaci Amana ta dayayi dubaran had'a kai dani sbd yacuci mahaifina....shiru fareedah tayi sbd ganin wasu police na kok'arin yimusu koran kare"hakan yasa suka nufi mota suka shiga zuciyar fareedah na tafarfasa.....sharif kuwa tsaki yaja yana duba Agogon dake daure a damtsan hannunsa"k'arfe 1:11 pm hakan yasa ya wuce masjeed....bayan sallar Azahar Amaan na kwance kan cinyar Ammi tana yimata tsifar kalbar kanta sunata fira har Amaan d'in nayin dariya.... Ahaka shariff yashigo cikin parlourn "tana jin Amon tattausan muryansa sai tayi gum da baki bata koma mgn ba"ya zauna kan kujerah yana yiwa Ammi barka da gida"ta Amsa tana kallon ledojin hannunsa"wanda kayan daya badama Amaan ne d'inki Aciki"Amaan tashi ki d'aura d'an kwali ki kama yayanku ruwa"dato ta Amsa"shariff yayi saurin cewa bana buk'atar komai Ammi tabarsa"yafad'a yana satar kallon Amaan d'in "suna had'a Ido ya tab'e baki ya a sakar mata harara"ta d'auke kanta kawai"mik'ewa tsaye yayi yamatsa ya mik'ama Ammi ledojinsa hannunsa beyi mgn ba yabar wajen"dan gaba d'aya haushin Abinda Amaan ta masa ne Aransa"wato sbd ta tsanesa shine tana dariya dan ya shigo saita d'aure fuska"dama Ance mata yana buk'atar ganin dariyarta ne?"duk ya Ayyana Aransa yana hayewa samansa"kasancewar jiya be samu baccin kirkiba yasaka ya kwanta bacci"sai gab da sallar la'asar yatashi yayi wanka da sallah"k'ananun kaya yasaka ya aza suwaita Asama yasaki hular Abaya"fuskarsa Ad'aure yasakko k'asan "idanuwansa sun rage ja"yayi masifar kyau "Amaan dake zaune tana ganinsa tayi saurin tashi zatabar wajen"Ak'ule shariff yace"ke zonan! dan Allah kayi hak'uri"koma hassalashi tayi ,yana tunanin me yarinyar nan ta mayar dashi wai?"wata zuciyar tace"mugu! bazaki zoba ne?"dama d'an kwali zanje na d'akko"tsaki yaja yana nufar dining area yace"kika sake kika guda zakiyi mamakin Abinda zai biyo baya game da hakan"daga haka yaja kujerah ya zauna"kasancewar k'a'idarsace ba'a seving nasa shine ke zuba ma kansa komai"hakan yasa yazuba Abinda yakeso"be jima da fara cin Abincin ba Amaan ta fito da sabuwar doguwar rigar orange d'in shadda Ajikinta"wacce akayima Aiki da b'akin zare "sosai shaddar ta haska farar fatar jikinta"ta d'aura d'an kwalin saku saku irin d'aurin ture kaga tsiya d'in nan" sai mayafi bak'i data rataya gefen kafad'arta"d'an matsowa gab da dining area d'in tayi Ahankali tace"hamma! k'in kallonta yayi yana cigaba dacin Abincin sa"hamma kayi mgn mana"beyi maganar ba saidai kallonta kawai yayi"saidai wannan karon kallon dayake mata yasha babban da sauran irin kallon daya saba yimata Abaya"be tab'a tsayawa ya kalleta sosaiba kamar irin yau ba"menene?"k'asa tayi da kanta tace "Ammi ta Aikeni bakin get na kira Abdallah"saikin dawo"shine Abinda yafad'a yana bin bayanta da kallo"yana jin bugun zuciyarsa na tsananta bugawa.... Amaan na kawowa zata fita Ibtihal na kok'arin shigowa tadawo daga skul"bata san duk Abinda yafaru ba"kusan banga zar juna sukayi"Amaan ce tayi saurin jaa da baya tana hararar ta batayi mgn ba"bakida hankaline ko kuwa bakya ganine??" cewar Ibtihal tana binta da kallon banza"k'asan zuciyarta tana jin zafin baiwar kyawun halittar da ubangiji yayima Amaan "ita kuwa Amaan tsintar kanta tayi da fincikota tana kai mata mari had'e da cewa"kinga Alamar banida hankalin ko?"saita turata da k'arfi "kutumar ubancan"cewar Ibtihal cikin masifa tana kok'arin nufar Amaan"ita kuwa Amaan saita juya Aguje tana yimata gwalo da nufin tabar wajen.....ji kawai tayi taci karo da mutum"gabanta yafad'i sbd jin k'amshin turaren hamman ta"tana d'ago kanta idanuwanta suka sark'e da nashi"tsaye kawai yayi fuska Ad'aure yana kallon ta..... kasancewar tunda suka fara fad'an yagani hakan yasaka yataso yanufosu"yayi mamakin Amaan data mareta...ke kin Isa ki dakeni kici bulus ne?cewar Ibtihal tana matsowa gefen Amaan"da sauri ta b'uya bayan shariff tana rirrik'e gefen rigarsa tace"hamma ka ganta ko?"ita kuwa Ibtihal bata yadda ta kallesaba danma karya mata kwarjini,tana kuma jin Amaan bata Isa ta mareta ta k'yaleta ba,hakan yasa ta nufi bayan nasa da nufin ta rama......idan kika sake kika tab'a koda hannunta ne sai kinyi nadamar dabaki tab'a yiba Arayuwarki"na baki nan da mintina goma ki kwashe inaki inaki ki bar mana gida"Ayanzun mahaifinki beda wata Alak'a da gidan nan"yafad'a murya Akausashe"kasa mgn Ibtihal tayi gabanta na fad'uwa ta nufi bed d'in Ammi "shariff yadaka mata wata rikitacciyar tsawa yana fad'in ubanme zakije kiyi ne Anan?"batace komai ba ta nufi hanyar d'akinta"yaja tsaki yana juyowa suka had'a Ido da Amaan "hararara yasakar mata yana fad'in waye ya koya miki fad'a da mutane??"Toba itace tafara jana ba hamma"bece komai ba yaduk'a ya d'auki d'an kwalinta daya fad'i k'asa ya mik'a mata"sai tak'i Amsa ta harari d'an kwalin ta yafa mayafin saman kanta"shi kuwa cikin parlourn yanufa ya zauna kan kujerah yana rik'e da d'an kwalin nata"yana k'ok'arin zaro wayarsa Amaan tazo kusa dashi ta zauna tace"hamma wankin kai zaka kaini kokuma Abdallah zai kaini? kuma ni Ina jin sanyi....shiru yayi yak'i mgn "kukan shagwab'a tasaka"can ya girgiza kansa Anutse yace"Amaan kinaso na b'ata miki rai ko?"da yake yanzun kinaso ki Amfana dani ai dole kimun wata shagwab'ar gulma"d'azun kina ganin na shigo kina dariya shine kika dena sbd ga mugu ya shigo ko?"to kayi hak'uri hamma nah"kullum fa zan dinga yimaka komai kake so"ni bana so kana yawan fushi dani dayimun tsawa ko?"shiru yayi yana danna waya"ita kuma tanata kallonsa"abu biyu ke d'aukar hankalinta Asaman kyakykyawar fuskarsa"daga karan hancinsa sai sajensa...Ahaka Abdallah ya shigo da sallama"Amaan ta Amsa tana fad'in yanzun Ammi tace na kiraka"tana Ina ?"tana d'aki"bece komai ba ya kalli shariff yace" my sweet yaya nah sannu da hutawa"d'ago kansa yayi ya maka masa harara"dan har yanzun be Ida hucewa ba"uhmm yaya Amun Afuwa"kunyi kyau kaida Anty Amaan ko Anguwa zakuje ne?"Amaan ta kallesa zatayi mgn shariff yayi saurin take mata k'afarta dake kusa da tashi da takalmisa sawu ciki"hakan yasa ta rintse Ido tana kallon farar lallausan k'afar tata"kafin tayi mgn Abdallah yayi gaba..... idanuwanta har sun kawo k'wallah"shariff ya janye k'afarsa fuska Ad'aure yace "kinaso nace bbu ruwana dake?"girgiza kanta tayi"tashi kije ki d'aura d'an kwalin kizo muje na kaiki saloon d'in"saura idan munje ki dameni da surutu"to hamma sanyi nakeji kabani suwaitar nan na saka mana"ya d'auki kusan second 5 kafin yace"wacce kikeso?wannan ta jikinka mana"tafada cikin shagwab'a tana nuna suwaitar da hannunta"hakan yayi daidai da fitowar Ibtihal rik'e da troley d'in ta tanaja fuskarta bbu walwala ta fita.....✍️ sharhi 🙁😕 wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ........ sheriff yabi bayan ta da kallo yana tab'e baki "k'asan zuciyarsa yana jin dad'in zaman Alh yahaya da mahaifiyarsa da yazo k'arshe....hamma! siririyar muryarta ta katse masa tunani"ya zuba mata mayatattun idanuwansa beyi mgn ba "d'an daburcewa tayi tana kauda kanta cikin b'ata fuska tace"ka bani pls"meyasa dole sai ta jikina kikeso?"yafad'a kamar bashine yayi maganar ba"to Ai banida ita kuma sanyi nakeji"shiru yayi ya k'yaleta"ganin bema da niyar mgn"kawai saita mik'e tsaye da nufin ta koma d'akin Ammi tayi zamanta....Ina zakije?"batare data juyoba tace"wajen Ammi mana"bakyason na baki suwaitar ne?"toba kak'i bani ba hamma"saida yad'an numfasa cike da basarwa yace"zoki Amsa"juyowa tayi tadawo gefensa ta zauna tana kallon yatsun k'afarta daya take d'azun"sai turo pink lips nata takeyi tana b'ata fuska"duk shariff na lura da ita ta wutsiyar Ido"saidai taji ya azo mata suwaitar me masifar k'amshin turarensa Asaman jikinta batare daya furta komai ba "saidai kafin ta juyo ta kallesa ya mik'e yabar wajen"saida ta hamgosa yana hawa stars"ta kauda kanta tana lumshe Ido sbd jin dad'in k'amshin da suwaitar keyi..... Amaan! da sauri ta ware lumsassun idanuwanta taga Abdallah tsaye yana kallonta"hararar sa tayi"murmushi yasaki yace"kije inji Ammi"in kinyi hak'uri fitama wajen ball zanyi"yafad'a yana kallon suwaitar dake a hannunta"bata kulashiba ta mik'e tsaye ta Aza suwaitar saman kayan jikinta....wow! Anty Amaan kinada kyau sosai wlh"harma kinfi yaya shariff kyau nake gani"kai kuma waye kafi kyau?"wannan mugun yaya sadeeq d'in mana"wanene haka?"nan gidan yake yana can london karatu, yakusan dawowa kin gansa can"yafad'a yana nuna mata k'aton pics nasu su 5"wanda b'ata tab'a lura dashiba sai yanzun daya nuna mata"Abbansu ne da Ammi,sai shariff da sadeeq da Abdallah"pic d'in zaiyi kusan 5yrs da d'aukar sa...kunyi kyau "shine Abinda ta fad'a tana d'aukar d'an kwalin shaddarta da shariff ya Ajiye mata kayanta yanzun yabar wajen"Abdallah dai yanata kallonta yakuma yima Ammi tambayar duniya kan ta sanar masa wai Amaan Acikin danginsu take ko kuwa ya Alak'ar su take da ita??.... Amma tak'i sanar masa"ransa na bashi kodai soyayya sukeyi itada yaya shariff.... Anty Amaan! yadakatar da ita tana k'ok'arin shiga bed room d'in Ammi "wai kinada k'anwa ne?"juyowa tayi suka had'a Ido...you are very stupid! yaji kakkausar muryar shariff tana dukan dodon kunnansa"Aguje yabar parlourn batare da yayi gigin kallon gefen da shariff d'in yakeba"Amaan ta juyo ta saci kallon sa"ya canzo suwaitar wacce tafi wadda yabata kyau"kuma irinta dole sai maza ke sanyata"shi kuwa kallon second 5 yamata ya d'auke kansa yana yin kicin kicin da fuska "kai hamma meye kuma nayi kaketa hararata?"tamkar bazai tanka mata ba can yatab'e baki yana fad'in kinfi kowa sani"idan kin gadama ki sameni A parking lot nanda mintina 5 ,idan kika wuce hakan karma kiyi wahalar zuwa"sbd kokin je bazaki sameniba"daga haka yayi hanyar k'ofa yana takawa cike da aji had'e da kasaita"ya zura hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa gudan hannunsa na rik'e da waya"Amaan tabisa da kallo kafin ta wuce d'akin Ammi"tana zaune gefen bed tana waya da yaya sadeeq"tana ganin Amaan ta fad'ad'a fuskarta da fara'a tana fad'in zan kiraka daga baya sadeeq"inye y'ata kinyi kyau"murmushi tayi irin na yara"to yanzun ya Amince zai kaiki ko?"Eh Ammi yace" na samesa parking lot kar in wuce mintina5"okay to maza d'aura d'an kwalin "batayi mgn ba ta matsa gaban mirror tayi d'aurin ture kaga tsiya"ta yafa mayafin kan kafad'arta,kafin ta d'auki sabuwar hand bag nata da takalmin ta saka"Ammi daketa kallonta ta mata Allah yatsare ta fita"sauke Ajiyar zuciya tayi tana tunani indai Amaan ta wuce wata guda bata warkeba,to dole zasu saka cigiyarta A kowane state ko Allah yasa Andace da iyayenta"sbd ta fahimci shak'uwa me k'arfi na k'ok'arin shiga tsaninta da kowa na gidan"sannan kuma gefen zuciyarta tana mamaki da al'ajabin irin yadda shariff yafara canzawa kan Amaan"tana tsoron karya yafara sonta idan tadawo hayyacinta tace bata sonsa"dukda tasan d'anta ya wuce wata y'a mace ta ganshi tak'isa"idan kuma har Amaan batace bata sonsaba"zata iya yuyuwa ko iyayenta sun mata miji matsalar nan tazo ta gifta"wata zuciyar tace" kibisu dai da addua....tunda ya iso parking lot d'in driver ya iso Asukwane gabansa"da hannu yasanar masa baya buk'atarsa"kafin yanufi gaban motar dake goge k'al ya shiga.....yana k'ok'arin rufe k'ofar kiran mus'ab ya shigo cikin wayarsa"yaja tsaki yana d'auka beyi mgn ba"Abokinah kana jina?"da k'yar shariff yace"uhmm! zamu iya had'uwa yanzun?"ah ah"meyasa ?"zamu fita da Amaan ne"mamaki sosai mus'ab yayi"saidai yasan halin shariff baya k'arya iya gaskiya yake fad'a koda kuwa meye zai faru"shariff na kok'arin kashe wayar mus'ab yace"pls ka hak'ura da fitar mu had'u mana"wai menene?"kan cases d'in nan ne"pls mus'ab kasan ba any time nake kasancewa Ina Aiki ba ko?so pls idan kadamu dakoma miye bayan sallar isha'i kasameni Agida"daga haka ya yanke wayar "Adaidai lokacin kuma ya hango Amaan tana nufo wajen cikin nutsuwa"ita kanta tafiyar tata Abin kallo ce"saidai da Alama kamar tunani takeyi"d'auke kansa yayi ya danno mata uban horn"da sauri ta kalli sashen da motocin suke"Anan ta lura da motarsa"tunawa datayi d'azun yace"waye driver d'inki? yasaka kai tsaye ta nufi front sit ta bud'e ta shigo da sallama"saidai batayi masa mgn ba "Anutse yaja motar yana kunnah karatun Alkur'ani me girma"Amaan ta lumshe Ido tana saurere"shidai yana driving d'in sa Anutse"saidai miskilin ko a bece mataba tunda ta shigo cikin motar"bayan sun iso *mmn khadija beauty saloon* yayi parking gaban shagon"ya kalleta ganin idanuwanta arufe yasaka yakashe karatun"da sauri ta bud'e idanuwanta suka sark'e da nashi "itace ta d'auke kanta da sauri"shi kuwa be dena kallontaba murya Akausashe yace"zamuje ciki bance bayan kin gaishetaba ki koma mgn"dato ta Amsa suna fitowa suka nufi bakin k'ofar shagon"shariff ya matsa yayi knocking,matar tazo ta bud'e suka gaisa"kasancewar ta sanshi yana kawo Ammi "gata nan Amata gyaran gashin daya dace"daga haka ya juya zai tafi, Amaan ta toge tak'i bin matar"yallab'ai tak'i zuwa fa"juyowa yayi ya kalleta"ta shagwab'e fuska tana fad'in nidai hamma bazaka tafi ka barniba bayan ban sansuba"rasa meye zaice mata yayi"yana dai ta kallonta kawai"kinga Amota zai tsaya yajiraki"muje Amiki kar yamma tayi"daga haka taja hannun Amaan suka wuce ciki "shi kuma yakoma mota yaja yabar wajen.....sosai matar tayi mamakin yawa da tsayin gashin Amaan"steaming tayi mata"bayan Angama Aka d'aure matashi"sannan Aka mata wankin k'afa "wanda bece Ayiba kawai dai matar tayi mata sbd tana zaton budurwarsace ita"sai gab da magrib Aka gama "Ahaka kuma shariff ya musu knocking"kinga gama ya nan yadawo ko?"nok'e kafad'arta Amaan tayi tak'i mgn balle ta tashi"matar na dariya taje suka gaisa yabata kud'in da shima bai san ko nawa bane yana fad'in tana Ina?"k'ilan saika shigo ta taso yallab'ai dan tayi fushi"had'e rai yayi yana tura k'ofar yad'an zuro kansa ciki ya kalleta"ta kauda kanta ta sunkuyyar"ya tab'e baki murya bbu wasa yace"idan kika bari na shigo ciki saina b'ata miki rai"yana fad'in hakan yajanye kansa yayi gaba"tanata turo baki ta taso ta fito"matar na mata dariya"koda ta shigo cikin motar batayi masa mgn ba"yana k'ok'arin tashin motar Ammi ta kirashi"badan yasoba ya d'auka yana fad'in Ammi gamu nanfa Ahanya zan maidota"sai kuma yace to yana yanke wayar"hamma ! kasan ko?"harda wankin k'afa tamun"na tambayeki ne?"sosai taji haushin maganar tasa saita sharesa"har suka iso gidan bata koma tankashiba.....bayan sallar isha'i shariff yashigo cikin parlourn "yana sanye da jallabiya da hula pasincap da suwaita Ajikinsa"hannuwansa duka na zube cikin Aljihun suwaita d'in"fuskar nan tasa A d'aure tamau" cikin shan k'amshi yayi sallama" Amaan na ganinsa ta tashi tabar parlourn"d'an cije baki yayi ya zauna gefen kujera zuciyarsa na tambayarsa fushi yarinyar nan keyi dashi kome?"be gama wannan tunanin ba yaji muryar Ammi tace"Akawo maka coffee d'in?"Eh Ammi "batace komai ba ta tashi ta wuce kitchen"bayan ta had'a masa ta fito dashi tadawo parlourn ta mik'a masa"cikin rashin sa'a daya Amsa cup d'in yasub'uce masa yafad'i yadaki center table ya fashe...kwalbar ta soki d'an gefen d'an yatsan k'afarsa babba,saiga jini na fita.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! wannan shi ake kira tsotsai"cewar Ammi tana nufar d'aki da sauri sbd ta d'akko masa cotton da hydrogen"tana zaton idan yayi Amfani dasu k'ilan jinin ya tsaya"Amaan na kwance saman bed d'in rub da ciki"kayan baccine Ajikinta riga da wondo masu sulb'i,sai suwaitar shariff data Aza saman kayan"yadda taji Anturo k'ofar ba'ayi sallama ba yasaka tayi saurin tashi zaune tana kallon Ammi data shigo ta nufi gaban mirror"Ammi! na'am Amaan"wlh kinga yayan kune yaji ciwo jini nata fita....bata rufe bakiba Amaan ta duro daga saman bed d'in ta fita da sauri kanta bbu ko d'an kwali"saidai kawai shariff daya lumshe idanuwansa yana jin rad'ad'in ciwon ya ganta gabansa tana hawaye tana fad'in" hamma nah! meye yaji maka ciwo ?"sannu! bara na dafe maka wajen kar jininka yak'are"ta fad'a tana kuka had'e da kok'arin dafe masa gefen yatsan"shariff dake kallonta da tsantsar mamaki ya janye k'afar tasa gefe da sauri, yana girgiza mata kansa beyi mgn ba "hakan yayi daidai da isowar Ammi"bayan ta mik'a masa ta kalli Amaan tana fad'in kukan meye kikeyi?"ba hamma bane yaji ciwo"Ammi na murmushi tace"bansan zaki damuba daban sanar miki ba Amaan"ta fad'a tana tsintse glass cup d'in daya mutu tabar parlourn "shariff kuwa Anutse yazuba hydrogen d'in jikin cotton yashafa Asaman ciwon"sai gashi ya tsane jinin kuma yatsaya"Amaan dai na duk'e gabansa tana kallon yatsar"Ahaka yaji sallamar Abdallah"yabi gashin Amaan da yaji gyara da kallo"kafin ya zare pasincap d'in dake saman kansa ya aza mata saman kanta da sauri yana fad'in taso kidawo nan ki zauna"to hamma kadena jin zafin ?"kansa kawai ya gyad'a mata "yah Allah kabama hamma nah lafiya! ta fad'a tana d'aga hannu sama"shi mamakinta kawai yakeyi"be tab'a zaton zata iya kuka sbd shiba"saiya kalleta murya can k'asa yace"keda kike fushi dani shine harda yin wani kuka sbd naji ciwo?"toba na hak'ura bako?"kumafa lafiyarka ta fimun komai mahinmanci hamma"sosai yaji kalamanta na dukan zuciyarsa yana kallon ta babu ko k'iftawa"dan wannan kalmar tata ta wuce ace yarone yayita....yaya shariff kanada bak'i suna a parlourn bak'i "okay yafad'a yana kallon Amaan"kamar bazaiyi mgn ba can yace"tashi kije ki kwanta"ki kuma saka hula ko d'an kwali"to hamma ka bani wannan hular?",kansa yagyada mata"sai kuma tace"to yajikin naka?"nifa Amaan lafiyata qlau"yafad'a yana kallon gefen da Abdallah yake"yaga su yake kallo"harara ya watso masa yana mik'ewa tsaye "itama Amaan saita tashi tsaye ta nufi d'aki"shariff kuma yafita waje"sai wajen k'arfe 10:11 pm yadawo ciki"bbu kowa a parlourn"matsawa yayi yafara knocking Abakin k'ofar bed room d'in Ammi"jin shiru ba'a yi mgn ba yasaka ya murd'a handle d'in k'ofar ya shigo"d'akin da haske"Amaan na kwance gefenta na dama"ta saka hula ga wacce yabata rik'e A hannunta da Alama wasa takeyi da ita bacci ya kwasheta "tsaye yayi yanata kallonta can ya matsa yatofeta da addua,kafin yaja devut yarufe mata jikinta.....yana d'ago kansa Ammi na fitowa daga bath room"sosai yaji nauyin ganinsa d'akin datayi"saiya basar yana shafa kansa yace"Ammi zanje Abuja da safe insha Allah "Akwai Abinda zanyi ne Acan"Amma ta jirgi zan tafi da k'arfe 8 na safe zan wuce"wani abu zakayi Acan?"gidan mai na dake a can Ake kok'arin rufewa"subahanallahi! to Allah yakare"ya Amsa da Ameen yafita....washe gari da Asuba daya dawo daga masallaci ya shigo gidan"Abin mamaki Amaan na zaune parlourn da dogon hijab Ajikinta "tana ganinsa ta mik'e tsaye tana fad'in hamma ya jikin?"shifa harga Allah yama manta da wani ciwo da yaji saida yaji tayi maganar....hamma dan Allah kamun mgn kodai Asibiti zakaje??"girgiza kansa yayi cikin sanyayyar muryarsa yace"Amaan bakya gajiya da shirme ko?"nifa daga masallaci nake"karki damu tuni na warke"to Ina kwana?"lafiya qlau "kije ki koma kwanciya kiyi bacci....kafin tayi mgn Ammi ta shigo cikin parlourn"shariff yaduk'a ya gaisheta"ta Amsa da kulawa tana kallon Amaan tace"dama nace miki kidena damuwa shida ciwon ke jikinsa kilanma ya manta"ka ganta nan tunda na tasheta taketa faman tambayar ka warke ciwon?"shinefa muna gama sallah tace mun zataje ta gaisheka"shariff dai na duk'e yana sauraren kalaman Ammi"wanda Azahiri zaka d'auka bema damuba"Amma Abad'ini mamakin yadda yarinyar ta damu dashi har haka yakeyi.....tashi muje ki d'an kwanta ko?"muryar ammi ta katse masa tunani"Amaan batayi mgn ba tadai kalli shariff da shima ita yake kallo"saidai shi suna had'a Ido ya d'auke kansa ....shima be zauna a parlourn ba "side nasa ya wuce yafara shiri"sai wajen k'arfe 8:5 am ya sakko down stairs d'in"yana ta zabga daddad'an k'amshin sa me kashe jiki"kallon second 3 yayima parlourn ya lura bbu Amaan Aciki "wanda saida yaji fad'uwar gaba daya tunata"kuma shi kansa besan meyasa yatunata d'in ba"yana sanye da k'ananun kayan da sukayi matuk'ar dacewa da kalar fatar jikinsa "yayi kyau harya gaji"dukda fuskar tasa kamar koda yaushe d'aure take"Ammi dai na kallonsa Aranta tace"mutum har mutum Amma yak'i Ajiye iyali"ita yanzun rashin k'inyin Auren nasa harya fara bata tsoro"koda sadeeq be sanar mata yana soyayya ba ta fahimci shi yafishi kula mata da sunan soyayya....ganin yazo ya zauna yanata danne danne Awaya yak'i yin mgn yasaka ta girgiza kanta kawai tace"kaje kayi break fast mana"No Ammi zanyi Acikin jirgi ne"iya Abinda yafad'a kenan Atak'aice"tasan ba mgn zai komayi ba hakan yasaka tace"Acan zaka kwana ko yau zaka dawo??"idan matsalar batayi yawa ba yau zan dawo"idan kuma da matsala sosai Acan zan kwana"to shikenan Allah ya tsare hanya yabada nassara Ai bama fatan matsala shariff"koda kadawo bamunan muna wajen suna na hafsat(y'ar k'anwarta) kamar bazai tanka ba sai kuma yace" keda waye zakuje?"da Amaan mana"tunda kasan ba skul ko islamiya take zuwa ba"haka nan yaji beson Ammin taje tare da ita"sannan kuma zuciyarsa nason jin Ina Amaan d'in take?Amma miskilancin sa yahanashi ya tambayata"mik'ewa tsaye kawai yayi fuska bbu walwala yace"pls Ammi ki barta gida"zuwanku da ita wasu zasuyita tambayar ita d'in wacece?"daga haka yayi shiru ya nufi k'ofa"kamar tace" ya jira Amaan tazo suyi sallama Amma sanin halinsa tana iya masa mgn yace A k'yale Amaan d'in yasaka ta barsa......lokacin daya iso parking lot harma body quards nasa da driver nasa sun zama on ready"cikin girmamawa Aka bud'e masa back sit yashiga"yana zama kiran mus'ab na shigowa cikin wayarsa"ya d'auka da sallama"Ina tayaka murna Abokinah bisaga nassarar dakayi wajen bincike"kaji dai Alh Isa yau Anyanke masa hukuncin kisa ko?"d'an tab'e baki yayi yace"ban saniba! Okay Ai yau Aka sanar A news d'in safe"okay"pls sheriff dan Allah kaduba lamarin da Dr Mansoor yake ciki game da Amaan ka tausaya masa"wlh yana cikin wani hali game da soyayyar yarinyar nan"sannan bana so na sanar masa ta yadda kasameta sbd idan nayi hakan sai naga kamar na tona Asirin kane......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *27&28* ..........So what idan kafad'a masa wacece ita?"nace sai me?yafad'a Aharzuk'e yana jan doguwar tsuka, ya yanke wayar cikin zafin rai tun kafin mus'ab yasami damar furta masa wani abu"sai huci yakeyi yana jin ko Dr mansoor zai iya rasa ransa sbd Amaan bazai tab'a taimaka masaba dan ta soshi balle harya mallaketa"sbd Aganinsa wannan Ai cin Amana wa matarsa ne Dr Mansoor yayi! duk yadda yaso ta sukayi Aure shine yanzun harya hararo wata"idan taji maganar Ai bbu dad'i"shiyasa da yawan mata ke cewa wa" mazan basuda tabbas ,kuma maciyan Amana ne mayaudara"da wannan yanayin suka iso Airport"ko a be cewa body quards nasaba da PA d'insa da driver, yayi gaba ya shige jirgi sbd ransa Ab'ace yake"ko break fast d'in da yayi tunanin zaiyi a cikin jirgin k'inyi yayi"sai wajen 11 am ya sauka....saida yafara zuwa masaukinsa yayi wanka ya huta,yyi waya da Ammi"yasanar mata sun sauka lfy"yanaso ya tambayeta ina Amaan? Amma yakasa"sai bayan sallar Azahar sannan yafito yatafi yayi Abinda yakawosa garin"be samu Aka gama solving problem d'in ba saida yamma hakan yasa dole Anan zai kwana"yana ganin kiran Dr Mansoor dana mus'ab duk ya musu banza yak'i d'agawa"yakuma sha Alwashin muddin Dr mansoor zai damesa game da zancen Amaan zai rufe Ido yamasa Abinda zaiyi matuk'ar mamakinsa.....bayan sallar isha'i yana kwance saman wani luntsumemen bed da yaji shimfid'u na Alfarma "yana sanye da wondo 3 quarter da t shirt me gajeran hannu"kasancewar sucan garin ba'a musu sanyi"pillows guda biyu na rungume Atsakkiyar k'irjinsa"yayinda kyawawan idanuwansa ke A lumshe yana sauke Ajiyar zuciya Anutse "wayoyinsa guda 3 na zube saman bed side drower sai ringing sukeyi yamusu banza"gaba d'aya kewar Amaan ce Aransa "duk yadda yaso yabasar ya manta da ita Amma zuciyarsa tak'i yarda hakan"sai koma bujuro masa da tunaninta takeyi"kunnuwansa na juyo masa sautin siririyar muryarta datake masa surutu"gaba d'aya Abinda yafaru daren jiya game da ciwon da yaji shine ke yawo a k'wanyarsa"sai yaji kamar yakira Ammi yace Abama Amaan"sai kuma yaji bazai iyaba....can yaja tsaki Akaro na bbu Adadi yana mik'a dogon hannunsa me cike da zara zaran gashi bak'i ya d'auki baby nokia d'insa"contact d'in Abdallah ya lalibo...k'arfe 8:47pm kiran shariff yashigo cikin wayar Abdallah dake zaune a parlourn yana kallo"sai Amaan dake zaune can gefe"Ammi kuwa tana d'akin ta"bugu biyu Abdallah ya d'auka yana fad'in yaya d'azun na kiraka dan naji lafiyanka shine kak'i d'auka ko?"shariff ya yamutsa fuska yana fad'in kasan bana son yawan k'orafi ko?"hakane Ina wuni?"lafiya qlau "Ina Ammi?"tana d'akinta"d'an jim yayi sai kuma yace" "Amaan fa?"gata nan zaune tanata fushi sbd taga baka dawoba"shine ta tambayi Ammi kana Ina? Akace mata tafiya kayi"shine tasha kuka kamar wata yarinya, sannan tanata fushi ko Abinci bata ciba..... Ayya maza bata wayar"yafad'a batare daya san yama furta d'in ba"Abdallah ya kalleta yaga hankalinta bama wajensa da wajen TV yake ba"Anty Amaan!yakira sunanta" d'ago kanta tayi ta kallesa batayi mgn ba"ya mik'e tsaye yana fad'in ga yaya yace abaki kuyi mgn"wai hamma nah?"shariff dake sauraran y'ar muryarta yasaki d'an murmushin gefen baki yana jiran yaji meye zatace idan Ance shine"Abdallah yace Eh shine"kukan shagwab'a tasaka tana Amsar wayar"Abdallah dai na kallonta yana tunanin to ita meyasa batada waya?....Amaan kuwa k'in mgn tayi sai k'ananun kuka irin na zallar shagwab'a takeyi"can shariff dake sauraronta ya gyara zamansa yana fad'in ya Isa haka sarkin rigima! ko wani abun kikeso ne?"cikin yarinta tace"hamma bakai bane katafi kabarni ko?"karki damu gobe fa zan dawo"shine kuma ni baka sanar mun zakayi tafiya ba?"Amaan dama haka kike da k'orafi?"yanzun fad'amun me kikeso gobe na siyo miki tsaraba?"komai dai inaso hamma nah"Amma ka siyamun kayan wasana kaji?"murya can k'asa yace" duk zan siyo miki"to harda irin turarenka nakeso"zan siyo miki Amma da sharad'in kije yanzun kici Abinci saiki kwanta ko?"to hamma kai yanzun kana Ina?"shiru yayi yak'i mgn "Abdallah ga wayarka tunda bazaiyi mun mgn ba"duk shariff najinta kafin yayi wani abu Akai ta mik'ama Abdallah wayar tanufi dining area "jin Abdallah na fad'in hellow yaya! yasaka shariff ya yanke wayar "gaba d'aya jin zuciyarsa yakeyi tana son cigaba da jin muryar Amaan....da wannan tunanin yayi bacci"washe gari kuwa yana gama kimtsawa ya wuce yima Amaan shopping "kaya yashiga jidar mata na ban mamaki"harda kayan kwalliya da irin turarukan dayake Amfani dasu"ya zab'armata wata teddy me kyau"koda yaje sashen da y'an kunne da sark'a suke haka yadinga jidar mata da set d'in kayan gyaran gashi...... k'arfe 2:45 pm shariff ya iso katafaren gidansu"yaransa na rik'e da ledojin kayan Amaan da tsarabar kayan fruits dayayima Ammi Ahanya"yaran suka fara shiga da kayan shi kuma ya shigo yana waya....jummai me Aiki ce da Amaan zaune Acikin parlourn suna kallo"ihun murna Amaan tasaki tana tasowa ta nufesa tanata dariya had'e da murmushi"saida ya rintse Ido sbd jin ihun nata"ta k'araso gefensa kamar zata shige jikinsa tana fad'in oyoyo hamma nah! Allah har na d'auka sai wata goben zaka dawo"ta k'are maganar tana bin kyakykyawar fuskarsa da kallo"shima ita kawai yake kallo"k'asan zuciyarsa yana jin dad'in yadda take shiga ta mutunci tana rufe jikinta"dan Ayanzun ma mini hijab ce Ajikinta da sabuwar doguwar riga ta Atamfa"ganin yak'i yimata mgn saidai yayi tsaye kawai yanata kallonta yasa ta kwashi fili zata kama dire dire gashi yana lura jummai me Aiki nata kallonsu"hakan yasaka ya d'aure fuska tamau yana fad'in koki nutsu ko kuma Allah na b'ata miki"wuce ki d'auki ledojin can farare"nawane hamma?"kansa ya gyad'a mata "jummai ta matso ta duk'a tana gaidasa had'e dayimasa sannu da zuwa"ya Amsa Atak'aice,Amaan dai ta matsa wajen ledojin tana d'auka da k'yar sbd sun mata nauyi "hakan kuma yayi daidai da fitowar Ammi daga cikin kitchen"tana sanye da kaya na Alfarma Ajikinta"fuskarta d'auke da murmushi tace "koda naji nasan kaine kadawo tunda naji murnan Amaan"Shariff na d'an murmushi yakarso yaduk'a yana fad'in Ammi Ina wuni?"nasameku lafiya? Alhmdllh shariff"tafada tana zama yafara yimata bayanin yadda yashawo kan matsalar"yana satar kallon Amaan da farin ciki yak'i b'oyuwa saman fuskarta"tana d'auke da leda guda"da nufin taje takai tadawo takoma d'auka"Ahaka Abdallah yashigo dawowarsa kenan daga skul"bayan yayima shariff sannu da zuwa yanufi dining area da nufin zaiyi lunch"Ammi ta kallesa tana fad'in Akwai dambun nama da Amaan ta Ajiye karka tab'a mata"to Ammi meyasa bata ciba ta Ajiye?"nidai gaskiya idan yamun zan d'iba.....meye zaka d'iba?"yaji muryar Amaan data fito daga cikin d'aki ta tsintsi maganar"dambun nama mana"b'ata fuska tayi ta kalli shariff da ita yake kallo yana ganin zata kallesa ya janye idanuwansa Akanta "hamma ka ganshi ko?"jeki kwashe tsarabarki yaje yad'iba idan zai iya"cewar shariff fuska a gimtse"to dama hamma kaina Ajiye mawa danaga Ammi bata Ajiye maka ba saina hak'ura na Ajiye maka ko?"kasa mgn shariff yayi dukda k'asan zuciyarsa mamakin yadda yarinyar kullum ke k'ara damuwa dashi yakeyi"ita kuwa jin beyi mgn ba saita wuce ta d'auki gudar ledar ta koma d'aki "Abdallah kuwa yanata d'acin rai yaje yazuba Abinci yadawo cikin parlourn ya zauna"yayinda uban gayyar ya mik'e tsaye ya d'auki tarkacensa ya haye samansa.....Amaan na zaune tsakkiyar carpet ta baza kayan shopping d'in tanata dubawa"teddy d'in na rungume Ajikinta tana fad'in nasamu y'a! sai kuma ta d'auki turarukan tanata faffesawa Ajikinta "Ahaka Ammi ta shigo tana kallon ta tana kallon kayan tayi shiru kawai"saidai tasha Alwashin yimasa mgn yarage wannan facakar dayake mata da kud'i "bayan bata hayyacinta ,wasu Abubuwan ma batasan yadda ake Amfani dasuba.... Ammi kinga hamma ya siya mun?"nagani Amaan"kingode sosai"yanzun ki tashi kimayar a wardrobe duk idan zakiyi Amfani dasu saiki d'auka ko?"Amma ki cire kayan kwalliyar ki Aza kan mirror da socks d'in idan zaki saka saiki d'auka "dato ta Amsa komai ta fidda sannan ta mayar dasu cikin ward rope"Anan taga teddy d'in da shariff yatab'a siya mata a kwanaki"Ammi dake lura da ita tana kallon teddy d'in sai cewa tayi"ki had'a da ita duk nakine"sosai Amaan farin cikinta yak'i b'oyuwa "bayan tagama Adana komai ta d'auki teddy d'in guda ta fito main parlour ta zauna ta azata saman cinyarta tana mata wasa harda surutu......Anutse yake sakkowa down stairs d'in"yana sanye da bakar shadda wacce akayima Aiki da golden d'in zare"ya Aza golden d'in hula me zanan bak'i saman kansa"yayi wani irin kyau kamar Ango"hannunsa guda na zube cikin Aljihun rigarsa"tunda yafara doso parlourn yalura da Amaan da Abinda takeyi"ita kuma daddad'an k'amshin turarensa ne yakaima hancinta ziyara"ta juyo da sauri idanuwanta danashi na sark'ewa"hamma! Uhmm"kaci Abinci?"kansa ya girgiza mata"to meyasa?"wanka naje nayi sarkin tambaya"yafad'a yana zama kan 2 seeter "Amaan ta taso ta zauna gefen sa har saida yad'an matsa sbd kusancinsu yayi yawa"hamma kayi kyau sosai"shiru yayi yana dai sauraron ta"kaji?"kema kinyi kyau *Amaan shariff* Amaan Shariff?"ta tambaya"kansa ya gyad'a mata yana tab'e baki yace"koba ita bace?"uhmm! To shikenan thank you! daga haka be koma mgn ba yana maida hankalinsa a waya yana kallon yadda mutane keta post d'in Alh yahaya da Alh Isa a face book"Anata kace nace game da hukuncin da aka yanke musu"Ibtihal da fareedah nata zage zage....hamma ! tashi muje kaci Abinci na baka dambun naman"kansa yad'ago ya kalleta yace"bazan ciba"meyasa hamma?"sbd k'azama ceke bakya wanka sosai"saufa 3 nakeyi kullum"tab'e baki yayi yak'i mgn saiya mik'e tsaye yanufi wajen dining table"ita ma saita biyosa taja kujera ta zauna"kinci Abinci?"uhmm uhmm! be tambayeta dalili ba yazuba mata plate guda yatura mata gabanta yana fad'in oya kici Abinci"to hamma zakaci dambun naman?"oh my God! zanci Amaan dan Allah"yafad'a yana d'aukar spoon yayi bissimillah yafaraci"itama Abincin takeci Amma jikinta Asanyaye yake"shine yarigata gamawa yaci dambun naman rabin bowl d'in ya Ajiye mata sauran sbd zai tafi yayi sallar la'asar....itama Amaan data gama sallar tayi"bayan ta idar ta kwanta saman bed itada teddy d'inta..…. Ammi ce zaune kad'ai cikin parlourn"shariff ya shigo ya zauna beyi mgn ba"dama inaso muyi mgn dakai game da Amaan! saida yaji fad'uwar gaba Amma saiya dake yana fad'in to Ammi"Abinda nakeso dakai shine karage wannan siye siyen dakake yawan yimata"wasu Abubuwan batasan yaya Akeyin Amfani dasuba"bawai na hanaka kamata Alkhairi bane koka k'i kyautata matane bane"shikenan Ammi zan kiyaye"ya jikin naki?"Alhmdllh da sauk'i"bece komai ba yamik'e tsaye yafita.... *Bayan kwana 2* tun bayan shariff yadawo daga Abuja shak'uwa me k'arfi ta koma k'aruwa tsakaninsa da Amaan"dukda yana d'an dojewa had'e da basarwa"Amaan kuwa ta maida hankali wajen wasa da teddy d'inta"ta gogeta ta goyata....mus'ab kuwa yakasa gane kan shariff tunda sukayi wannan wayar" dan yanzun iyakarsa dashi gaisuwa idan sun had'u office"Ayau yakama week end"kuma masu Aikin Ammi duk suna ganin gida"itace ta had'a break fast yau"tun bayan ta gama ta d'an kwanta Amaan ce ta gyara d'akin da main parlour "sannan kuma tace itace zatayi wanke wanke "tana tsaye gaban sink tana sanye da dubai abaya light green me zanen bak'i da Adon stones"ta yane kanta da mayafin tamkar wacce ta saka Acuci ,haka gashinta yayi Atsakkiyar kanta"yau harda red d'in lip stick ta shafa"teddy d'in ta na zaune saman dining table d'in dake cikin kitchen d'in ita kuma tana wanke wanke "Ahaka shariff ya shigo da nufin zai d'auki ruwa"wanda a bad'ini bbu wasu ruwan dazai d'auka "kawai tunda yashigo yaga began taba yanaso yace tana Ina Amma zafin kansa ya hanashi"can yaji Ammi dake kwance a parlour tana cewa Abdallah Amaan na kitchen tana wanke wanke shine yafake da zaisha ruwa yashigo"yana sanye da farar shadda kansa bbu hula"Ammasa Aski da gyaran fuska"Anutse yayi sallama be Ida shigowaba yana kallonta k'irjinsa na bugawa"sai yaga tamasa kamar Aljannah sbd irin kyan datayi yau"juyowa tayi ta kallesa tasakar masa murmushi tana dariya har wushiryar dake a tsakkiyar hak'oranta ta bayyanah"hamma nah baka fita ba?"uhmm"dama kin iya Aiki?"na iya mana kawai Ammi ce bata son sakani nayi ne"ta fad'a tana dauraye hannunta sbd ta gama"gefenta shariff ya matso yana fad'in yau bakyajin sanyi ko?"yak'are maganar yana deb'o ruwa yawatsa mata gefen fuska murmushi me ban sha'awa na sub'uce masa"wanda tunda take dashi bata tab'a ganin yayiba ko kuma ta tab'a zaton ya iyaba"shine zaka jik'ani hamma?"nima saina rama Allah"ta fad'a cikin shagwab'a itama tana deb'o ruwan da hannayenta guda biyu yana k'ok'arin tsaida ita ta watso masa gaban rigarsa da saman fuskarsa "nidai ko Amaan?"gwalo ta masa ta koma deb'o wasu ruwan ta watsa masa tana dariya"tsaye kawai yayi yana kallon ta tanata murmushi cikeda burgewa ta matso gab dashi tana fad'in kaga nasaka saika canza kaya gashi zakaji sanyi ko?"tafad'a tana masa gwalo"shidai ya kalleta ya kalli jikinsa yana kuma tunanin idan yafito Ammi ta gansa da kaya Ajik'e yace mata me?be gama wannan tunanin ba Amaan ta d'akko teddy d'in ta tana fad'in hamma muje ka canza kaya saina zab'ar maka masu kyau irin kalar kayana ka canza ko?"kuma Allah ni yau sai nashiga d'akinka"kullum sai kace karna biyoka...shiru dai yayi yak'i mgn"nifa hamma kaine kake ja Ina fushi dakai sbd sai nayi mgn kamun shiru"beyi maganarba sai matsowa yayi by surprise taji ya d'alli pink lips nata......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *29&30* ........rintse Ido Amaan tayi tana sakin k'aramar k'ara had'e da yarfe hannunta guda tana fad'in wayyo hamma da zafi fa"ta k'are maganar cikin shagwab'a tana kallonsa"yasakar mata harara yace"meyasa kikayi laifin tunda kina tsoron a hora ki?" toba kaine ka fara jik'ani ba?beyi mgn ba yanufi wajen fridge"ita kuma ta turo baki had'e da masa gwalo ta fice da d'an gudunta tana dariya"shariff yabita da kallo yana jin bugun zuciyarsa na tsananta bugawa"ya lumshe idanuwansa yana sauke numfashi Anutse"can yabud'e fridge d'in ya d'auki maltinah ta gwangwani yabaro kitchen d'in..... Amaan na dariyarta ta fito daga cikin kitchen d'in "saurin katsewa dariyar tata tayi sbd ganin mariya da yayanta Abdul (y'ay'an goggo saratu ne , k'anwar Abban su) suna zaune suna gaisawa da Ammi"sai Abdallah dake gefe zaune yana kallo"tunda Abdul ya d'ora idanuwansa kan Amaan numfashinsa na wucin gadi ya d'auke d'if...lolx"yayinda mariya kallo d'aya tayima Amaan taji ta raina kanta"fatanta Allah yasa batada Alak'a da yaya shariff "namijin data jima tana so Arayuwarta"ta nuna Amma yak'i yagane..... Ammi wacece wannan?"cewar Abdul yana kallon Amaan dake kok'arin rab'asu ta wuce"Ammi na murmushi tace"y'ata tazo tamun kwana biyu ne"Amaan zoku gaisa da bak'i saiki je ki ka musu ruwa ko?.....cak shariff dake k'ok'arin fitowa daga cikin kitchen yatsaya"sbd kalaman Ammi tsab Acikin kunnansa"dukda bai fahimci koma suwaye ba"Amma Atake ya had'a gabas da yamma ya tamke fuska bbu Annuri yadoso cikin parlourn adaidai lokacin da Amaan ke zama gefen kujera tana fad'in sannunku ! Ina yininku ?"Abdul ne dake washe baki kawai ya Amsa"yayinda hankalin mariya gaba d'aya ke akan yaya shariff tanata kallonsa sbd yau yamata masifar kyau "saidai tana Alak'anta hakan da danta kwana 2 bata gansaba.....razanannin idanuwan shariff basu sauka ko inaba sai kan Abdul da yayima Amaan k'uri da Ido"Ammi kuwa kallon shariff takeyi dataga kayansa jik'e da kuma yadda ya had'e rai ",dukda dama tasan koda yaushe haka fuskarsa take bbu fara'a, saidai yanzun d'auretan da yayi yafi na kullum"yaya shariff kana gidan kenan?"Ina wuni?"cewar mariya cikin lankwashe murya"kallo bata isheshiba ya Amsa da lafiya qlau"sai sannan shima Abdul ya gaidasa"ya Amsa Adak'ile yana kallon Amaan dake k'ok'arin nufar hanyar kitchen yace"Amaan zonan! yafad'a idanuwansa Akanta"ta juyo suka had'a Ido"ta sunkuyyar dakai tace"hamma zan kawowa bak'i ruwa ne"kallon Abdallah yayi yasakar masa harara yana fad'in kai zaman me kakeyi da bazaka iya tashi ka kawo ruwan ba?"tun kafin ya rufe baki Abdallah yatashi"shi kuma ya kalli Amaan yana fad'in zo muje ki bani sak'on yafad'a yana nufar d'akin Ammi"Amaan batayi mgn ba tabi bayansa dukda batasan wane sak'o ne zata bashi ba"yayinda Ammi kanta ya d'aure tamau"dama tana lura dashi tunda yadawo daga Abuja yakoma canzawa game da Amaan"yanzun ya hanata kawoma bak'i ruwa duk akan me to?"wata zuciyar tace"kodai kishinta yakeyi.... Ammi! Amaan Anan garin take ne?"muryar Abdul ta katse mata tunani"jikinta Asanyaye tace"ah ah"sai yayi shiru bece komai ba"mariya kuwa ranta yabata k'ilan shariff son Amaan yakeyi.... Amaan daya rigata shigowa cikin d'akin tasameshi tsaye gaban mirror "fuskarsa Amatuk'ar d'aure"gaba d'aya jitayi batama iya had'a Ido dashi sbd kwarjinin daya mata....kina jina?"shine Abinda yafad'a murya Akausashe"uhmm"bance ki koma fita parlourn can ba, har sai bayan bak'in can sun tafi"to shikenan hamma bazan fitaba"bece komai ba yanufi k'ofa....hamma! menene?"ya furta batare daya juyoba yadai murd'a handle d'in k'ofar yayi tsaye be fitaba"saidai miskilin dayaji tayi shiru saiya tab'e baki yasakai yafita"yana jin Abdul da Abdallah na fira"dukda Abdul ba yaro bane zaiyi 32yrs......yana shigowa katafaren d'akin baccinsa ya kwanta gefen bed yana dafe kansa had'e dajan tsaki bbu Adadi"besan dalilin daya saba yaji wani irin tsanar Abdul cikin ransa"why! why??kalmar daya dinga maimaitawa kenan yana hargitsa bak'ar suman kansa.....*salfad* sunan daya fad'o masa kenan cikin zuciya"sai yaji gaba d'aya jikinsa ya mutu murus"ya kalli Agogo "k'arfe 11:5 am"zaune yatashi yacire kayan jikinsa d'an murmushi kwance saman fuskarsa"daya tuna yadda Amaan ta dinga jik'ashi da ruwa tana masa gwalo da dariya....cak ! murmushin sa yatsaya yaja tsaki sbd tunawa da yayi da Abdul dake tambayar wacece Amaan?"gaba d'aya yama rasa wane kalar tunani zaiyi? kawai saiya matsa gaban ward rope"wani yadine sabo dark brown da Akayima kwalliya da zare millk ya d'akko "rigar iya gwiwa ne"cikin mintinah goma yagama shiryawa yana saka link d'in hannun rigar , kafin ya jawo cover shoes nasa dark brown yasaka"sai zabga k'amshi yakeyi harma yafi d'azun yin kyau"wata big boom ce daya shigo da ita jiya da dare ya lura da ita Ajiye saman mirror saiya d'auka ya fito....yana dosowa downstairs d'in yaji muryar Abdul na fad'in wai Abdallah Amaan d'in nan y'ar wane gari ce ita?"Abdallah na k'ok'arin mgn sukaji jarumar muryan fahad shariff yana fad'in miye ribarka najin sunan state nata?"yafad'a cikin izzah had'e da shan k'amshi "gaba d'aya Abdallah da mariya da Abdul dake zaune cikin parlourn suka bishi da kallo"mariya najin inama inama"ita kanta tasan ruwa basa'an kwando bane"cikin Isa ya Ida sakkowa k'asan saidai ya lura Ammi bata cikin parlourn....kayi hak'uri babban yaya idan nayi laifi"banza shariff yamasa"ya kalli Abdallah yana fad'in jeka bakin get kajirani"daga haka yanufi d'akin Ammi.... Anutse yaturo k'ofar yayi sallama"gaba d'aya k'amshin turarensa yacika d'akin"Ammi dake kwance saman bed tabisa da kallo Aranta tana furta masha Allah! Amaan dai na zaune kan sofa itada teddy d'inta"tana ganinsa fuskarta ta fad'ad'a da fara'a "batasan sadda tace"hamma nah kayi kyau ba"dan Allah zan bika kaji?"kasa yimata mgn yyi"yadai kalleta sau d'aya ya maida kallonsa wajen Ammi yana fad'in Ammi badai jikin ba?"sai godiya shariff "nama kira mansoor yana hanya zaizo yadubani"magungunan daka saka sadeeq yaturo sun k'are.....hakan nan yaji zuciyarsa bata son zuwan Dr mansoor Agidan "gashi Ammi tace"yana hanya"basarwa yayi Anutse yace"kodai next month muje Egypt Ammi Adubaki?"haba shariff"ko wancan zuwan da mukayi Anyima wata 4 ?"kawai mak'oshinne ke damuna bayansa bbu wata matsala"tunda dai sadeeq zai dawo next week zaizo da magungunan"bece komai yasaci kallon mutuniyar tasa"tacika fam da fushi idanuwanta har sun ciko da k'wallah "ya girgiza kansa da k'yar yace"tashi muje na kaiki wajen wasanni kiyi"yafad'a yana nufar kofa"meyasa bazaka barta gidaba tunda ga mariya nan tazo zasuyi fira ko?k'in mgn yayi yana dai tsaye"ga Amaan itama ta mik'e tsaye tabar teddy nata tana k'ok'arin saka takalmi ta bishi"girgiza kanta kawai Ammin tayi tana fad'in Allah yatsare Amma karka jima da ita"dato ya Amsa yafita"itama Amaan tabisa Abaya cikin d'oki"Ammi tayi murmushi kawai ta fahimci Amaan nason afita Anguwa da ita"shine Agaba yazaro kud'i rafar y'an 500 guda d'aya ya matsa ya mik'a ma mariya beyi mgn ba yana jin tana masa godiya yayi waje "Abdul kuwa ransa yabashi wannan yarinyar tabbas sonta shariff keyi...be dena kallon Amaan ba saida ta fice daga cikin parlourn"Anutse shariff ke tafiyarsa yaji muryar Amaan Abayansa tana fad'in bazaka jirani ba hamma?"beyi mgn ba yatsaya yadda ta buk'ata"meyasa ka d'aure mun fuska hamma?"ni Allah sai kayi mun dariya"nifa kullum saina maka dariya ko?"ta k'are maganar tana jerawa dashi"ya d'auki kusan second 5 kafin da k'yar yace "meyasa dole saikin koyamun Abinda ban iyaba (surutu)Amaan?meye ne baka iyaba hamma?"be kulataba yanufi had'ad'd'iyar motarsa ta kece raini"tun kafin driver ya iso yadakatar dashi wajen d'aga masa hannu"yana jin Amaan dake gefensa tanata shagwab'a ya k'yaleta yabud'e mata front sit yana fad'in oya zoki shiga"kafin ta shiga motar yaji muryar Dr mansoor Abayansa yana masa sallama.....saida yaji zuciyarsa ta buga"yayi kicin kicin da fuska ya juyo Adak'ile ya Amsa sallamar"yayinda Amaan ke cigaba da zuba shagwab'arta tak'i shiga motar"Dr Mansoor kuwa kafeta da Ido yayi yana jin wani iri sbd shagwab'ar tata.....koma had'e rai uban gayyar yayi sakamakon daya lura Dr mansoor na kallon Amaan dake tsaye ita batama lura dashiba"hannu shariff yabashi sukayi musabuha"ya jikin Ammi?"da k'yar yabashi Amsa da Alhamdulillah"daga haka ya juya yana Aikowa da Amaan da wata uwar harara da sauri tanufi front sit zata shiga..... Amaan zonan! ta maka me idan tazo?"cewar shariff Agadarance yana hura hanci"Amaan kuwa batama kula Dr Mansoor ba tashige ciki ta zauna tana hangensu"wai shariff meyasa kake son mu sami matsala dakai ne?Ido cikin Ido shariff yace"idan mun sami matsalar dakai numfashi zan dena ne Aduniya?"ko d'aya "karka manta ba kaine mahaifin Amaan ba ,bakada hurumin hanata ta kulani"nafi son da bakinta tasanar mun bata sona shine kawai zai saka na hak'ura.... Amma kasani baka Isa ka rabani da itaba tunda Ina sonta"sannan yanzun idan na gama duba Ammin zan mata maganar Ina son Amaan"idan har son.....ya isah haka! cewar shariff dake taune k'asan lab'b'ansa da k'arfi, wad'anda sukayi jajir lokaci guda kamar zasu fidda jini"yana sakin zazzafan huci yanuna Dr mansoor da yatsa yana fad'in ko kaje wajen Ammi ko baka jeba babu kai bbu Amaan"na hanane sbd na Isa"ko yanzun daka mata mgn kaga ta kulaka ne?"saiya saki wani irin mugun murmushi daya bayyanah tsantsar kyawunsa yana d'age kafad'a bayan yakoma had'e rai yace"bazata kulakaba sbd tasan bana muradin hakan"ban damu koda sbd wannan maganarba mu datse duk wata Alak'a dakai"Abu guda kawai na sani ko duba Ammin baza kayiba"kabar nan tun muna sheda juna.....bama saika koreni ba shariff zan tafi badan kuma na hak'ura da Amaan ba"dukda har yanzun bansan Ainahin dangar takarka da ita ba "bazan kuma zurfafa ba akan dole saina sani"saidai kawai zan saka Ido akai"inaso kasani sbd mace bazan bari mu b'ata dakai ba shariff"kamun Alkhairi me girma Arayuwata da bazan tab'a mancewa ba har Abada"bawai Ina jin tsoronka ko tsoron kasaka Amun wani Abuba sbd kanada kud'i na fad'i haka"ah ah nafad'a ne sbd bana manta Alkhairi"insha Allah nida gidanku har Abada na barka lafiya"yana fad'in hakan ya juya yabar wajen"dama Awaje yayi parking d'in motarsa.....sosai kalamansa suka yi tsaye a k'ahon zuciyar shariff "saidai miskilin bbu wata Alama saman fuskarsa dake nuna kalaman Dr mansoor sunyi tasiri Azuciyarsa"Abdallah dai na tsaye daga gefe duk yana sauraren komai yana kuma kallo"yasha Alwashin kuma saiya sanarwa Ammi"shima ransa yabashi yayansa son Amaan yakeyi"irin wannan masifaffan kishin dayake nunawa kanta kawai ya Isa ya bayyanah Ainahin Abinda ke cikin zuciyarsa"shariff na kok'arin zaga yawa ya bud'e k'ofar driver sit ya shiga ya lura da Abdallah dake tsaye "da hannu yamasa Alamar yazo yana koma had'e rai"saida yaji fad'uwar gaba Atsorace ya iso gefensa"kallonsa yakeyi yana nazarinsa na kusan second 10 kafin yace"nasan kaji yadda mukayi da mansoor ko? "na sake naji maganar nan Abakin Ammi nida kaine"And last one duk wanda yasake yamaka wata banzar tambaya game da Amaan kace kaima baka saniba"da sauri Abdallah yace"to shikenan yaya yanzun na biyoku ko?tsaki shariff yasaki yana bud'e k'ofar ya shiga..... Amaan dai ta bishi da kallo Aranta tana gulmarsa wai hamman nan yacika masifa"kasancewar tana cikin motar tana lura da yadda suke mgn shida Dr mansoor"shiru na wasu y'an mintinah yaratsa"shi yana driving d'in ,ita kuma tana y'an kalle kalle da wasa da yatsun hannunta"hamma ! shiru yamata yak'i mgn"ganin Hakan datayi sai bata koma gigin masa mgn ba har suka iso wani had'ad'd'en wajen siyar da ice creams da kayan ciye ciye"saida yagama parking ya juyo ya kalleta"d'an sakin fuska yayi sbd ganin damuwa Atare da ita..... Amaan! yakirata cikin k'asaitacciyar muryarsa yana kafeta da manyan idanuwansa"kasa Amsawa tayi kanta dai na'a k'asa"yaci gaba da cewa"kinfi kowa sanin halinah bana son yawan surutu ko?"so you have to be care full"yana fad'in hakan yabud'e k'ofar yafito"itama fitowa tayi batare data fahimci me kalamansa na k'arshe ke nufi ba"saidai tayi k'ok'arin daidaita nutsuwarta"gefenta ya matso ya tsaya yana lock d'in motar"idan ka kallesu wuf d'aya zaka d'auka sud'in masoyane dan ba k'aramin marching da juna sukayiba"wuce muje"shine Abinda yafad'a yana juyawa cike da aji had'e da shan k'amshi yafara hawa stars d'in shiga cikin wajen"Amaan batayi mgn ba tabisa"kusan atare suka shiga ciki"maza da mata y'an gayu masu aji kowane na zaune shida friends d'in shi ko budurwasa"directly table d'in da bbu kowa Anan shariff yanufa yaja kujerah ya zauna Anutse"Amaan ma tazo ta zauna tanata b'ata fuska"ya kalleta , fad'amun dame dame kikeso aka miki?"bakace wajen wasanni zamuje ba?"Babu time ,kinga Ammi tace karki jima"zuwa next week zamuje can "is okay?"nok'e kafad'arta tayi ta turo baki"yatab'e baki yana d'age kafad'a had'e da cewa ke kika sani to"hakan yayi daidai da isowar wani ma'aikaci"cikin harshen turanci sukayi mgn da shariff yasanar masa Abinda suke buk'ata"kamar Ance yad'an kalli wajen"yatsina fuska yayi sbd ganin wasu daga cikin matan nata kallonsu"daga can gefe kuma Ibtihal ce zaune tsakkiyar wasu maza suna bata ice cream"tayi wata irin shiga irin ta marassa tarbiya"su kansu mazan daka gansu kasan bana gari bane"tunda shariff da Amaan suka shigo Ibtihal ta lura dasu take binsu da wani irin mugun kallo tana girgiza jikinta"har aka kamusu komai gabansu duk kan idonta"kasancewar Amaan tasan ice cream tunda yana siya mata shi"saidai sauran snacks da shawarma da aka Ajiye musu bata fahimci ko meye suba"roba guda shariff yatura mata gabanta yatsareta da Ido beyi mgn ba"yayinda shima tashi tana gabansa"da k'yar yad'an sha ice cream d'in kusan rabin roba ya Ajiye yana had'e rai "sbd yaji gaba d'aya wajen ya ishesa sbd yadda aketa kallonsu"d'aya daga cikin ma'aikatan wajen yakira"bayan ya iso yasanar masa Amusu take a ways d'in sauran"bayan tafiyar mutumin ya kalli Amaan yana fad'in 5 minit nabaki ki idar mu wuce"batayi mgn ba tana dai tsakuran ice cream d'in"can idanuwanta suka hasko mata Ibtihal dake rik'e da waya tana danne danne"hamma! oh my God"pls Amaan tashi muje "yafad'a yana tashi tsaye"ya Amshi ledojin da ATM card daya basu su zare kud'insu"Amaan kuwa tana rik'e da robar ice cream nata ta biyosa"sai bayan sun shiga mota tace"hamma naga wannan da mukayi fad'a da ita"sarai ya fahimci Ibtihal take nufi saiya shareta yak'i mgn"kai tsaye gidan mlm suka nufa"bayan sun iso nanma saida yamata warning sannan suka shiga ciki"yanayin yadda mlm da babah ladi sukaga Amaan sun tabbatar tana samun kulawa over"wasu magungunan da y'an shawarwari mlm yabashi"yasanar masa sunata Addua da k'ok'arin ganin An karya wannan sihiri insha Allah"itadai Amaan tana zaune bata wani fahimtar meye suke cewa"da zasu tafi Shariff yamusu Alkhairi me yawa sannan suka nufi gida, bayan shariff yakira Abdallah yatambayesa su Abdul sun tafi?yace masa Eh....sai wajen k'arfe d'aya saura suka iso gida....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *31&32* .......sai wajen k'arfe d'aya saura suka iso gida"ada Amaan taso tayi masa bore saidai yadda taga ya had'e girar sama data k'asa yasaka ta nutsu ta Amshi ledojin dayake mik'o mata"idan kin shiga ciki kiyi wanka da sallar Azahar kina jina?"kanta ta gyad'a masa still tana tsaye"ganin bata Alamar tafiya yasaka shi cewa"kije mana"to hamma nika d'ai?"girgiza kansa yayi fuska bbu walwala yace"Amaan meyasa kike son bani wahala ne?"ya kikeso nayi da raina?"fasa sallar zanyi na biyoki kikeso kome??"to mema zan miki idan na biyoki d'in?batace masa komai ba ta wuce kawai"sai kuma yaga kamar be kyautaba"yatab'e baki yana nufar bakin get da nufin Ak'afa yatafi masjeed d'in dake layin.... Amaan da sallama ta shigo had'ad'd'en parlourn Ammi"k'amshin girkin Ammi yakaima k'ofofin hancinta ziyara"Abdallah na zaune yana chats"da k'yar ya Amsa sallamar tata"sbd tafara bashi haushi sbd ita yayansa nasamun matsala da mutane"Ammi fa?"ta tambaya tana kallonsa"kin bani Ajiyar tane?"yafad'a fuska bbu walwala "batace masa komai ba ta wuce d'aki"kayan jikinta ta rage ta wuce bath room tayi wanka da Alwallah"bayan ta fito tayi sallah ,sannan ta shirya cikin wasu rida da wondo golden irin na k'asar turkish"saita aza hijab saman kayan"gashin gaban goshinta duk yafito"tana zaune kan sofa bayan tagama cin kayan mak'ulashen data shigo dasu ,sai cillah teddy d'in ta sama takeyi tana dariya Ammi ta shigo cikin d'akin da sallama"Ammi ya jikin naki?"Alhmdllh Amaan kun dawo ne?"Eh tun d'azun "shine nace kina Ina? wai Abdallah na bashi Ajiyarki ne? d'an jim Ammin tayi sbd ta fahimci Abdallah najin haushin Amaan"yakuma sanar mata Abinda yafaru sbd jajen rashin zuwan Dr Mansoor datayi"ta kuma sha Alwashin zubama shariff Ido game da Abinda yafaru tsakaninsa da Dr mansoor tana zaune zaizo mata da maganar....kinga shareshi kawai Amaan yana fushine sbd nace yaje masallaci "yanzun tunda kinyi sallar kije kiyi wanke wanke gobe insha Allah su jummai zasu dawo"Anjima ni Asibiti zanje naga likita"daga haka ta nufi bath room"Amaan dake sauraronta ta Ajiye teddyn ta d'akko d'an kwali ta goyata kafin ta fita"tana k'ok'arin shiga kitchen shariff yashigo cikin parlourn"kallo be ishetaba ta wuce ciki"yana lura da ita shima saiya d'age kafad'a, Alamar saime idan tak'i kulashi?ya wuce samansa bebi takan kowa ba"Amaan bayan ta gama wanke wanken ta fito parlourn Atare da Ammi sukaci Abinci"tana kallon Abdallah ta nuna kamarma batasan dashi ba"sbd shima yabata haushi....wajen k'arfe 3 na yamma Ammi na zaune a parlourn Amaan tayi matashin kai da cinyarta tanata yimata surutu da shagwab'a shariff yayi sallama yashigo cikin parlourn "yasha wankan k'ananun kaya"da Alama ta k'ofar baya yabi yafita d'azun"Ammi ce ta kallesa ta Amsa sallamar tasa"dama Ammi ga wani doctor nan dayafi mansoor sanin Ainahin irin ciwon ki zai shigo ya dubaki"to shikenan babu damuwa ya shigo bara na saka hijab"Amaan tashi zaune"shariff yasaci kallon ta.....yaga gaba d'aya kamarma batasan dashiba Acikin parlourn"yanaso yace"ta tashi ta koma ciki Amma miskilancinsa da zafin kansa ya hanashi furta hakan"sai y'an harare harare yakeyi yaja yayi tsaye"duk Ammi na lura dashi"ta mik'e tsaye ta wuce d'aki"Amaan kuwa maida hankalinta wajen teddy d'inta tayi...shi kuma yaja k'aramin tsaki yafita"be jimaba suka shigo tare da wani likitah Amma ba yaro bane"Amaan ta Amsa sallamar sa tana gaishe da doctor d'in "batare data yadda ta kalli mutumin nata ba"Ahaka Ammi tashigo cikin parlourn da sallama "bayan ta zauna suka gaisa"Amaan ta mik'e tsaye ta wuce d'aki "har doctor d'in yagama duba Ammi bata fito main parlour ba"daga karshe har dare bata fitoba tana d'aki....washe garin ranar shariff babu wanda yasan yafita"ko Ammi saida gari yayi haske yasameta kitchen suka gaisa"sosai ya k'ullaci Amaan Azuciyarsa"yana zaune a office fuskarsa bbu walwala ko kad'an yanata danne danne mus'ab yashigo"tunda yaji muryar sa yakoma had'e rai "sbd yasan confirm sai yamasa zancen Dr Mansoor" shidai mus'ab d'an murmushi kawai yayi yaja kujerah ya zauna yana fad'in barka da Asuba Abokinah"barka dai"shine Abinda sheriff yafad'a iya lab'b'ansa yana cigaba da Abinda yakeyi"shiru na second 50 yaratsa can mus'ab yace"Atak'aice nazo muyi mgn bazan damu da duk yadda zaka fassaraniba"na rasa se yaushe zaka canza shariff?"yanzun fisabilillahi Abinda kukayi kaida mansoor kun kyauta kenan?"uzuri guda na masa shine"besan wacece Amaan ba da yanayin datake ciki shiyasa yace"yana sonta"kai kuma uzurin dana maka sbd kasan yanayin datake ciki shiyasa baka bashi fuska ba"kuma sanar masa wacece ita kamar tona Asirin tane danaka"yaka mata dan Allah kayi hak'uri komai ya wuce karka rik'esa Arai sbd wata wacce kasani cikin k'ank'anin lokaci"koda yasanar mun har korarsa kayi duk banji dadi ba"meyasa sbd Amaan kake irin haka?gashi ka hanashi yaduba Ammi.....ka gama?"cewar shariff cikin k'ank'ace ido"ban saniba"sai Abu na gaba nasan jiya ka hau face book kaga wannan shed'aniyar Agolar (Ibtihal)ta gidan ku tayi post d'in pics naku kaida Amaan a face book ko?kuma kowa nayin comments yadda yaga dama"wasu su fad'i Alkhairi wasu su fad'i sharri"nine na fito na kareka.....enouph mus'ab! duk nagani Ajiya ta aza pic namu muna can ice cream "ban kuma damu da kome mutane zasu fad'a ba"idan yanzun naga damar fita da Amaan saina fita da ita duk inda nakeso bbu shegen daya Isa ya hanani"bana biye ta mutane, musammun da kowa yasan matsayin aikinah yanzun"so pls muma rufe wannan zancen banaso....shiru mus'ab yayi zuciyarsa na sanar masa Abinda yake zargin shariff yatabbata kenan?"dan yajima yana zargin kodai son Amaan yakeyi"dukda yana fatan hakan saidai yafiso saita sami lafiya.....idan kagama tunanin gulmar pls zaka iya tafiya"murmushi mus'ab yasaki yana fad'in kamar kasani gulmar mutum biyu nakeyi nida zuciyata "banza shariff yamasa yasharesa"saida mus'ab yagama tsokanarsa sannan yabar office d'in "shi kuwa sai wajen 6 yanufo gida.....wasa wasa tun shariff na d'aukar Amaan zatazo ta masa mgn harya cire rai"gaba d'aya bbu ruwanta dashi"har gaidashi batayi"tun Ammi bata luraba har dai tafara lura"ta kumayi mamaki"saidai tasaka musu Ido kawai"idan Amaan tasan yana gidan bata fitowa tana k'unk'ume Adak'i"idan tana zaune Awaje ya shigo zatabar wajen" wani zubin tayita kuka idan tana tunanin to ita wacece?"Ina iyayenta?"kodai Ammi itace mahaifiyarta?"to Ina babanta?"duk irin wannan tunane tunanan ke d'aure mata kai idan tanayi saita kama kuka"rubutunta na wajen mlm kuma Abdallah kullum sai yaje ya Amso yabama Ammi ta bata tasha ta shafe jikinta"idan taji muryar shariff har lab'ewa takeyi tayita lek'ensa"shi kuwa uban gayyar tun be damuba da fushin da Amaan keyi dashiba harya fara damuwa"zafin kansa yasaka ba'a ganewa...... Ayau yakama satday"kuma Ayau sadeeq zai dawo gida Nigeria A matsayin babban likitan mata"duk yawanci y'an gidan murna sukeyi harda Amaan dabata sanshi ba"Atare da ita da masu Aiki da Ammi Akayi girki yau"wajen k'arfe 2:35 pm Amaan na kwance saman cinyar Ammi sbd dukta gaji sunsha aiki"driver yatafi d'akko sadeeq Airport"Abdallah nata cin magani ya shigo cikin parlourn "sbd be wani murna da dawowar sadeeq"ga haushin yasaka yabar side nasa Angyara masa zai koma sashensa shi Ancanza masa wani side d'in....baka iya salama bane?"cewar Ammi tana hararar sa"kamar zaiyi kuka yace"dama nina san kowa baya k'aunata gidan nan"kina gani Ammi wannan mugun yaya sadeeq d'in ya Amshemun d'akina bakiyi mgn ba "sannan ita kuma wannan kinfi damuwa da ita akaina"murmushi yasub'uce ma Ammi tana fad'in Abdallah baza kayi hankaliba ko?"sadeeq shekara 10 yabaka sbd kana binsa shine ka rainashi ko?"wlh kayi Ahankali kasan dai dama idan yasameka laftarka yakeyi ko"sbd haka idan kamasa rashin kunya bbu ruwana wlh jibgarka zaiyi"turo baki yayi ya kauda kansa yana fad'in ke kuma Anty Amaan kije inji yaya shariff yana a parlourn sa"saida Amaan taji fad'uwar gaba"dandanan idanuwanta suka kawo ruwa tak'iyin mgn"Abdallah ya juya yabar parlourn"Ammi na kallonta ta shafi kanta tana fad'in tashi kije yayanku na kiranki" Amma karki jima kinjiko?"kije kuma kisaka hijab"Ammi nifa dukana zaiyi ko?"ta fad'a hawaye na zubo mata"bazai dokeki ba Amaan sbd yasan bana so"dama kin masa wani laifi ne?"shiru tayi tak'i mgn "tashi kije kisaka hijab kiji kiran meye yake miki?"batace komai ba ta tashi ta wuce d'aki...... shariff dake zaune kan 2 seeter yana kallon komai ta CTV camera"yatab'e baki yana rufe laptop d'in dake ga bansa"ya kumasha Alwashin Abdallah zai sani idan yahad'u dashi"ita kuma Amaan Ai zatazo ta sameshi"kasancewar yau Antashi da rana sanyin yad'an rage"yana sanye da wondo 3 quarter fari da farar t shirt me gajeran hannu wacce ta fidda shafe d'in murd'add'en jikinsa"mik'e dogayen k'afafuwansa yayi saman center table yana girgiza su"ya jingina bayansa Ajikin kujerar ya lumshe sexy eyes d'insa.....cikin sand'a had'e da tsoro Amaan ta turo k'ofar d'akin ta shigo"hawaye shab'e shab'e kwance saman baby face nata"tayi sallama cikin muryar kuka"shariff ya Amsa Azuciyarsa yana binta da kallon k'asan Ido"nesa dashi ta duk'a Ad'arare,yayinda tabar k'ofar Abud'e sbd idan zai daketa zata samu hanyar guduwa"hamma Ina wuni? shine Abinda Amaan ta fad'a cikin rawar murya "kaman dama jiranta yakeyi ya bud'e idanuwansa k'yam ya'azasu saman kyakykyawar fuskarta"ta kawar dakai gefe gabanta nata fad'uwa"idan ba'a wuniba zaki ganni ne? to bana son ita gaisuwar taki ki rik'e Abarki"kin maidani Abokin adawarki ko? girgiza kanta tayi"yes tunda kina gaba dani kinfi k'arfin kimun mgn koki gaisheni, to yayi kyau.....dan Allah kayi hak'uri hamma na dena wlh"kaine kake ja ko?"sai nayita bin kanka Ina maka mgn baka Amsani"bazan Amsaba"kije kici gaba dayin gabar dani kiga zandena rayuwa ne sbd kin dena mun mgn?"ya fad'a Atsawace"ta rintse Ido jikinta na rawa"yaja tsaki "hamma kayi hak'uri nima bansan nayi maka laifin ba"bansan meke damuna ba"dan Allah kasanarmun wacece ni da iyayena?ko kuwa Ammi itace mahaifiyata??....tsuramata Ido kawai yayi yana bin d'an bakinta da kallo k'asan zuciyarsa najin tausayinta "saiya sassauta murya yace"Ammi itace mahaifiyarki"Abbanmu yarasu"yau sadeeq zai dawo nasan kinji Ana maganar?"iyakarki dashi gaisuwa cikin ladabi"bayan haka ko fira ban Amince kiyi dashi ba"daga haka yayi shiru "Ahankali tace"to hamma zanyi Amma kaima kadena k'yaleni idan Ina maka mgn ko?"umarni kikazo ki bani?"shiru tayi dan bata fahimci me yake nufi ba"oya tashi kibani waje"batace komai ba ta mik'e tsaye.... yad'an kalleta yace"zo nan"yafad'a yana nuna mata gefensa"tazo bbu musu ta zauna"meyasa kike kuka?"bbu komai fa"ta fad'a tana share hawayenta "saidai ya lura tak'i yadda ta kallesa"ya fahimci time d'in datake hayyacinta tanada kunya"wai wannan d'ararewar da kikeyi duk na meye ko yau kika fara gani nane? batayi mgn ba kanta na'asunkuye"tashi ki kamun ruwa a fridge"nima zan sha ham ma"to jeki kawo"dato ta Amsa ta tashi tsaye ta nufi wajen fridge d'in"goran ruwa da cup data gani Asama ta d'akko tazo ta duk'a gabansa ta zuba masa ta mik'o masa"sai k'in Amsa yayi yanuna mata d'an bakinta wai tafara sha"nok'e kafad'arta tayi tace"kaifa zaka fara sha hamma sbd kaine babba ko?"beyi mgn ba fuska asake ya Amsa da Alama kalamanta sun masa dad'i"duka ya shanye yana fad'in k'aromun pls"batayi mgn ba ta Amsa ta k'ara masa"rabi yasha yanufi bakinta da sauran"babu musu ta Amsa ta shanye"sun isheki?"uhmm"beyi mgn ya d'auki wata chacoolate dake gefensa ya b'alle daga ledarta yana fad'in zoki zauna kisha"to hamma Amma Ammi tace karna jima"beyi dai mgn ba yamik'a mata"ta Amsa tana masa godiya "yana kallon yadda take sha tana lumshe Ido Alamar tayi mata dad'i sosai"besan lokacin da murmushi yasub'uce masa ba"sautin murmushin nasa yasaka Amaan ta bud'e idanuwanta suka sark'e da nashi"itama batasan lokacin datayi murmushin ba"hamma! uhmm"yanzun zaka dinga mun mgn ko?"kema zaki dinga yimun? yafad'a yana gyara zamansa yanata kallonta "saidai tayi k'asa da kanta"Ahankali yace" yau bakiyi wanka ba?"Allah nayi da safe"to Anjima ki k'ara yi"nidai Allah sanyi ke Akwai"shiyasa nace ke k'azama ce ko?"kai hamma Allah inada tsabtata"saifa yau na tab'a shigowa d'akinka"shima nine naso hakan"to Ai yanzun zandinga zuwa gaisheka ma"Amma saina k'wank'waso ko?uhmm"nizan wuce amma katashi ka rakani"bece komai ba yatashi tsaye ,itama ta mik'e suka kalli juna ta turo baki tana fad'in kanada tsayi hamma"ke kuma y'ar guntuwa ce ko?"yafad'a yana jan karan hancinta"ta nok'e kafad'arta wai ita tanada tsayi"shidai yana dai kallonta yana neman Abinda yasanyasa farin ciki yasara"sbd jin zuciyarsa yakeyi wasai....yana wannan tunanin yaji Amaan Agefen sa har jikinsu na gugar juna"ihun murna tayi tana fad'in yeeeeeeeeeeee! na kusan taddoka tsayi hamma"da sauri ya matsa yana jin wata iriyar hajijiya najansa da sauri ya zauna gefen kujera yana tattaro kalmar jeki gani nan"batayi musu ba ta nufi k'ofa tana fad'in hamma wannan Abin yamun dad'i sosai"pls kadinga siyamun irinsa"Amaan! zonan"yafad'a murya akasale"ta juyo batare data kallesaba"jeki d'aki suna nan saman bed ki d'akko kizo muje na rakaki ku gaisa da sadeeq ga kiransa nan nasan ya dawo yanzun"yak'are maganar yana kallon babbar wayarsa dake hannunsa....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *33&34* .......bayan sallar isha'i Amaan na zaune kan sofa a bed room d'in Ammi "sai b'ata rai takeyi sbd tanta jiran sheriff yadawo daga masallaci Amma shiru be dawo ba"idanuwanta duk sun ciko da k'wallah tana jiran abu kad'an ta fashe da kuka"har teddy d'in tata ta wullar da ita gefe guda"Ammi dake lazimi bayan gama shafa'i da wuturi datayi duk tana Ankare da ita"tama d'auka ko wani Abinne shariff d'in yakoma yimata"can dai Amaan tace"Ammi ki kira hamma dan Allah "akan me Amaan?"yadawo gida haka nan mana"kinga dare yayi kar mugaye su kamashi....dariya Ammi tayi tace"insha Allah babu Abinda zai faru dashi"nasan wani uzurinne ya rik'eshi yazun kinga yadawo"to Amma Ammi basai ki kirashi ba?"shikenan kinga ga wayar can ki d'akko mun"batayi mgn ba ta tashi ta d'akko wayar dake saman bed ta mik'a ma Ammin.... shariff kuwa bayan yagama sallar isha'i kiran gaggawa ya riskesa hakan yasa ya nufi office "saidai besan dalili da tunanin Amaan ke mak'ale Acikin zuciyarsa ba"gaba d'aya yayi suku suku dashi"yau bbu wannan yawan d'aure fuskan dayake yawanyi"mus'ab duk yana lura dashi"har suka iso office d'insa zasu shigar da wasu baya nai Awani file haka shariff ya zauna yana dai Aikin kawai"can ya d'auki wayarsa da nufin yakira Ammi yace"Abama Amaan"saidai tunanin to meye zaice ma Ammin na dalilin kiran Amaan d'in yasaka ya Ajiye wayar"gashi beson yamata k'arya,kuma yasan halin mus'ab dayaga yakira yace"Abata iskanci zaita masa"Ahaka kiran Ammin yashigo cikin wayarsa"wanda yayi mamaki sosai"har gabansa yafad'i daya tuna ko ciwon Ammin yatashi?"sai kuma yaga Ai ga sadeeq dake likitah Agidan....ganin wayar na niyar tsinkewa yasaka ya d'auka"tun kafin yayi mgn yaji sautin siririyar muryarta"yad'an lumshe Ido yana fad'in uhmm"hamma Ina kaje tun d'azun baka dawo ba?"kofa bacci banyiba Ina jiranka"ko kana so irin wa'annan mugayen suka maka?..... tattausan murmushi yasaki yana k'ara mak'ala wayar gefen kunnansa yace"baki gajiya da shirme Amaan"Ina office nakusan dawowa karkiyi bacci saina dawo"to hamma zan jiraka"to fad'amun yaushe kikeso nadawo sai in dawo?"nidai yanzun nakeso"okay to shikenan "yafad'a yana yanke wayar"mus'ab da yayi suman zaune yana kallonsa da saurarensa"ya kauda kansa"yana k'ok'arin mgn yaga shariff ya mik'e tsaye yana fad'in Abokinah da safe mun Ida zan wuce gida"baki bud'e mus'ab yace"Akan wace matsala zaka koma gidan? yafad'a yana mamaki sbd yasan kan wannan Aikin shariff beji be gani koda wajen kasuwancinsa Ake kiransa be zuwa Amma gashi yanzun zai tafi sbd mace"macen ma k'aramar yarinyar da bata hayyacinta"kasancewar yaji wayar da sukeyi da Amaan dukda ba komai yajiba....banida wata matsala mlm"Amaan ce tasaka rigimar saina dawo yanzun, idan kuma bandawo ba tadinga fushi kenan"wai kana nufin gudun fushin Amaan yafi Aikinka mahinmanci kenan?"ya tab'e baki yana fad'in zancen kakeso"daga haka ya d'auki phones nasa yanufi k'ofa "mus'ab ya mik'e tsaye Aransa yace"yau da gobe kenan"saidai Ayanzun be shirya tsokanar saba sai Ank'ara kwana 2"sallama sukayi kowa yashiga mota yanufo gida.... Amaan kuwa bayan sun gama wayar tafara gyangyad'i , Ammi tace taje saman bed ta kwanta"babu musu taje ta kwanta"bata jima da kwanciya ba bacci yayi Awon gaba da ita"wajen k'arfe 9:7 pm shariff yashigo cikin parlourn"sadeeq da Abdallah na zaune suna kallo"gabansu saman center table kayan ciye ciye ne irin na y'ay'an gata masu dashi"duk sannu suka masa ya Amsa yana k'arema cikin parlourn kallo yaga bbu Amaan "beyi mgn ba directly yanufi k'ofar bed room d'in Ammi"knocking yayi sau kusan biyu Amma shiru"hakan yasa yaturo k'ofar yashigo"ya sauke numfashi yana kallon farar kyakykyawar fuskarta tanata bacci rabin gashin kanta zube saman pillows"ta takure jikinta waje guda da Alama sanyi takeji"motsin ruwan da yaji Abath room yasaka ya fahimci Ammi na ciki"kai tsaye wajen ward d'in gefen dama yanufa yabud'e "sbd nan yafahimci kayanta suke ciki"safa da hula sabuwa ya d'akko ,kafin ya rufe ward rope d'in yana tunanin tayaya zai saka mata?"yabi y'an dumur dumur d'in k'afafuwanta da kallo jajir dasu"wanda tunda yake da ita be tab'a tsayawa ya kalli k'afafuwanta ba sai yau"socks d'in ya Ajiye gefen k'afafuwan nata"kafin ya matsa ya d'ago kanta ya gyara mata gashin kanta ,kafin yasaka mata hular ,hucin numfashinta na sauka saman damtsan hannunsa"karan hancinta yaja d'an murmushi na sub'uce masa"hakan yayi daidai da Ammi ta turo k'ofar bayin"da sauri ya janye hannunsa cikin basarwa"yayi tsaye yana shafa kansa "tun kafin tayi mgn yace"Ammi ga socks d'inta nan nizan je na kwanta saida safe"to shikenan Allah yakaimu"daga haka yajuya yafita"ta zauna gefen bed d'in tana girgiza kanta tasaka ma Amaan safar"kafin ta wuce ta shirya ta kwanta itama.....duk irin sanyin da Akeyi saida shariff yayi wanka kafin ya kwanta, tunanin Amaan ya masa sallama har bacci ya d'aukesa"saidai yau yayi mafarkin yarinyar daya jima be koma mafarkin taba "tana tsaye gabansa da eye glass tanata murmushi tana fad'in *salfad* daga yau bazaka koma ganina ba zan koma inda na fito"ta fad'a tana masa bye bye tana matsawa nesa dashi"sai tsaida ita da hannu yakeyi Amma bata saurareshiba"yana ganin ta kusan b'acema ganinsa yayi saurin tashi zai bita"saidai wayam bbu ita....karki tafi! karki tafi!! shine Abinda yake nanatawa yana juye juye saman bed d'in harya bud'e manyan fararen kyawawan idanuwansa "da sauri yatashi zaune sbd ganin gari yayi haske"yaduba Agogon dake manne jikin bango "6:38am"Ahanzarce ya sauka daga saman bed d'in yanufi bath room"be jimaba yafito yasaka jallabiya ya kabbara sallah"k'arfe 7:45 am yafito cikin zazzafan wanka ya sakko k'asan "ya Aza suwaita saman k'ananun kayan dake jikinsa yana zuba wani irin fitinannan k'amshi"yayi kyau matuk'a "Abdallah yabishi da kallo Aransa yace"dama nine yaya! yana sakkowa Amaan na fitowa daga d'akin Ammi"tana sanye da riga da wondo na kanti , ta Aza suwaitar daya barmata Asama "ta sanya pasincap d'insa daya bata kwanaki"gashinta tuli guda data d'aure ya tsaya iya dokin wuyanta"hannayenta duka na zube cikin Aljihun suwaita d'in"tana sanye da plate shoes da sock"tanata zuba sanyayyan k'amshi "ba k'aramin kyau Amaan tayiba"kallonta kawai Abdallah keyi sbd tunda tazo gidan be tab'a ganin tayi irin wannan kyawun ba.....Atare itada shariff k'irjinsu yabuga! suka kafe juna da Ido"ta kwab'e fuska tana kawar da kanta ta nufesa"shi kuwa be fasa kallontaba ,saidai yak'i yin mgn"da Alama y'an miskilancin na'a kai....hamma shine jiya baka dawo ba saida nayi bacci ko?...ya d'auki kusan second 10 cikin shan k'amshi yace"babu gaisuwa balle yanatashi sai k'orafi zaki faramun dashi ko?? turo baki tayi tak'i yin mgn "saiya shareta yana danna waya yanufi d'akin Ammi da nufin ya gaidota"yana k'ok'arin shiga sadeeq yafito"rungume juna sukayi suka gaisa"shima Abdallah yataso ya gaisheda shariff"Amaan kuwa taji haushin sharetan dayayi sai kawai ta nufi wani d'aki da ake sauke bak'i tayi kwanciyarta"saida ta daidaici shariff yatafi sannan ta fito ta dawo parlourn"shi kuwa tunda yabaro d'akin Ammi yaketa baza ido Ina zai hangota? Amma bbu Alamar ta"saiya fita sukayi waya da mus'ab"bayan sun gama wayar har zai wuce parking lot kawai zuciyarsa ta umarcesa daya koma cikin parlourn"Anutse ya shigo da sallama"k'irjinta yabuga ta kauda kanta "gashi ita kad'aice zaune cikin parlourn"kinajin Ana sallama kinfi k'arfin ki Amsane?"wai meyasa idan baki bani wahalaba bakyajin dad'i ne Amaan?"yak'are maganar yana zama gefenta"tayi sauri zata tashi tana jan zuciya"ya rik'e gefen rigarta yana fad'in koki nutsu kona mareki"nika cikani mana"tunda baka damu dani ba"nid'in ai damuwar kikayi dani ko?"yafad'a yana tab'e baki ya zaunar da ita gefensa da k'arfi "har saida ta saki k'aramar k'ara "shareta yayi ya had'e rai yak'i yin mgn "sai ta sassauta murya tana fad'in hamma kayi break fast?"Amaan wai bazaki gaisheni ba da gaske?"ya canza topic d'in"cikin shagwab'a tace bafa hakane"sai kuma ta sakko k'asa tace"ina kwana?lafiya qlau "kai hamma bbu murmushi kawai ka Amsa Ahaka?"kin rainani ko? k'in mgn tayi ta koma ta zauna"hamma! uhmm"kasaka Amun lalle naga wata dashi cikin TV "kibari sai next week"ni Allah yau nakeso"tafad'a tana kuka had'e da shure shuren k'afafuwa kamar y'ar 5 yrs na rigima"besan lokacin dayace ya isaba zan yiwa Ammi mgn jummai takaiki Anjima "yana fad'in hakan ya mik'e tsaye"itama saita tashi tsayen"hamma nah Allah yatsare yabaka sa'a"Amma tunda baza kayi break ba nima haka"bece komai ba yanufi dining area d'in"itama sai biyosa tayi"bayan sun zauna itace da kanta ta zuba musu komai"suna ci tana masa surutu"shidai yana sauraronta Amma yak'iyin mgn"suna gab da kammalawa sadeeq yashigo cikin parlourn shida wani Abokinsa suka zauna kan kujerah suna mgn"shariff ya kalli Amaan murya bbu wasa yace"bana so kije parlourn can sai wancan yaron yafita"to hamma zanje wancan d'akin nayi wasa da y'ata na goyata ko?"kansa ya gyad'a mata"yana d'aukar tissue yagoge bakinsa itama ya goge mata nata"hankalinta nakan zobban daya bata"tashi muje"bbu musu ta mik'e tsaye suka baro dining area d'in"har bakin k'ofar d'akin yarakata,sai bayan ta shiga yanufi cikin parlourn da nufin ya wuce"Annan Abokin sadeeq ya gaishesa"ya Amsa tare da cewa sadeeq biyoni"to yaya"yafad'a yana tashi tsaye yabi bayan sa"suna fitowa shariff ya had'e rai murya Akausashe yace"daga yau karka koma shigowa da kowane namiji a main parlour "idan parlourn bak'i ko naka zaka kaisa ka kaisa Amma banda na cikin gida.... Akan me yaya?akan haka naga dama ko bazabi bane? ni banceba"naga dai koda zasu gaisa da Ammi fa?"wai sadeeq ni kakema musu?"kayi hak'uri yaya zan kiyaye"banza yamasa ya wuce yabar masa k'amshin turarensa "sadeeq fuskarsa babu walwala yakoma ciki"bayan tafiyar Abokin nasa yashiga d'akin Ammi tana zaune gefen bed tana shan magungunan ta"yanayin yadda taga fuskarsa tasan yanada damuwa"kusa da ita ya zauna yana fad'in dama Ammi bayan bani gidan nan yaya shariff yakafa dokar kar wani namiji yashigo?"bangane ba?"bayani yamata"kafin yace"wlh raina yabani sbd wannan Amaan d'in yasaka dokar nan "ni wlh Antakurani sbd wata"kasan dai bana son haka ko?"idan kasab'awa shariff tamkar nika sab'amawa ko Alh"dan yanzun shine matsayin mahaifinku"shikenan Ammi kiyi hak'uri"Amma ni Aganina tund....shiru yayi sbd shigowar Amaan cikin d'akin saima yatashi tsaye yafita...... Kwanci tashi Asaran me rai"sadeeq yasha hutunsa yafara Aiki cikin nassara A sabon Asibintinsa da shariff yagina masa"yayinda Amaan itada mutumin nata Ayi tsiya Ayi dad'i"yanzun suna mgn sama sama da Dr Mansoor Amma ba kamar daba"kuma har yanzun be dena son Amaan ba"Amaan kuwa watanta hud'u kenan cif da had'uwarta da shariff "tuni mlm yagama rubuce mata Alkur'ani me girma ta shanye, Ana kuma cigaba da bata magungunan neman tsari da karya sihiri"Amma har yanzun shiru"batun kishinta da shariff ke nunawa sai Abinda yayi gaba zamuce..... Ayau take juma'atu babbar rana! tunda Amaan ta tashi takejinta sukuku kamar marar lafiya"ga yawan tsoron mutane tanaji"koda mgn aka mata saita furgita"ga wani irin ciwo da kanta keyi tun safe har la'asar be dena ba"taci uban kuka ta k'oshi"Ammi da shariff sunyi rarrashin duniya har sun gaji"daga k'arshe kunsan halin mutumin naku yayi fushi ya k'yaleta"Ammi ta kira sadeeq ta waya bayan fitar shariff yazo yadubata yamata Allurai"tana kwancen ta tsiri fitinar sai Ammi ta kira mata shariff ta waya"Ammin tace"bazata kirashiba"shine ta dinga uban kuka"Ammi ta girgiza kanta kawai domin itama tafara bata haushi"saita shareta"dak'yar Amaan tayi shiru"bbu jumawa bacci me nauyi yayi Awon gaba da ita.....gab da magrib shariff yashigo fuskarsa bbu walwala"ya zauna yana yima Ammi sannu da gida"saidai bata masa zancen Amaan ba"yaga kuma ta d'aure fuska"yanaso yace tana Ina yana jin shakka"ba masallaci zaka jebane?"Eh Ammi "yafad'a yana sosa k'eya"can ya mik'e tsaye yace"ya jikin Amaan d'in?"da sauk'i bacci takeyi"bara naje natasheta tayi sallah ba'a son baccin magrib"beyi mgn ba yana dai tsaye yanata jin fad'uwar gabar da baisan dalilin jintaba"sai kuma gefen girarsa ta dama ta dinga fat !fat!!...... Ammi na tura k'ofar Amaan natashi zaune a furgice tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un!! mommy kina Ina?nayi wani irin mugun mafarki.....✍️ zazzafan sharhi ko aji shiru😎 wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *35&36* .......kasa mgn Ammi tayi tana dai tsaye bakin k'ofar d'akin tana bin Amaan da kallo tana fatan Allah yasa ta sami lafiya!...kodai ban farka bane?"ta fad'a cikin sanyin muryarta tana mutsutstsuka idanuwanta tare da k'ok'arin sauka daga saman bed d'in"Amaan! da sauri ta d'ago kanta suka had'a Ido da Ammi"saita fasa sauka daga saman bed d'in "Alhamdulillah! da Alama kin warke Amaan ko?"tsuramata fararen kyawawan idanuwanta tayi tana girgiza kanta tace"wacece ke dan Allah?"kamar na sanki a mafarki sunanki Ammi"harda hamma nah da Abdallah"dan Allah kodai mafarkin nakeyi ne har yanzun?idan kuma bashi bane to Ina mommy da daddy dasu hamma yusuf??? ta k'are maganar tana sakin kuka"kinga ba mafarki kikeyi ba"hamman ki da kike mgn shima ba'a mafarki kika san shiba da gaske ne yafaru, Abinda kike zaton mafarki ne....kasa mgn Amaan tayi ta rakub'e gefen bed d'in tanata kalle kalle jikinta na rawa"Ammi dake kallonta tace" yah salam! ki nutsu bara na kira shariff d'in kuyi mgn bazamu cutar dake ba kinji ko?"shiru dai tayi tana share hawayenta tana kallon kayan jikinta da zobban dake a yatsun hannunta"Atake ta tuna lokacin daya bata su harda chacoolates"saidai ta d'auka har yanzun mafarki takeyi... Ammi na fitowa daga d'akin shariff na sakkowa k'asan zai tafi masallaci da farar jallabiya Ajikinsa"yana yin yadda yaga Ammin saida gabansa yafad'i yama d'auka ko wani abu yasami Amaan d'in"shariff Alhmdllh Amaan da Alama ta warke"saidai tak'i yadda damu dukta rud'e"kazo kamata bayani kota sami nutsuwa"kasan dole ta damu taga wad'anda bata sani ba"dukda dai yadda ta nuna tasan kowa na gidan nan a mafarkinta"yanzun haka kiraye kirayen sunayen y'an gidansu takeyi....dam! k'irjinsa yayi wani irin mugun bugawa"be furta komai ba ya tamke fuska yanufi cikin d'akin"Ahankali ya shigo da sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa....wata iriyar fad'uwar gaba ce ta ziyarci k'irjin Amaan sakama kon lallausan muryan shariff dataji"ta d'ago kanta jikinta na wani irin b'ari idanuwanta da nashi suka sark'e"Atake taji yamata kwajini musammun daya d'aure fuska....saita lumshe idanuwanta tana sauke Ajiyar zuciya"murya na rawa tace"dan Allah inane nan,kuma suwaye ku danayi mafarki daku,daga k'arshe Ina iyayena dazan ganni Anan???duk ta tambaya ajere batare data yadda ta koma gigin kallon k'wayar idonsa ba"shi kuwa tsaye yayi yazuba mata Ido sbd gaba d'aya bbu Abinda ta sauya harta muryarta irinta wacce yafara sanintane da ita....kuka ta fashe dashi"yadako mata wata razananniyar tsawa yana fad'in dallah malama yimun shiru"Anbfad'a miki muna cutar da wanine balle mufara akanki?"ki nutsu ki tuna meya faru last 4 month"ranar friday on 11 /5/ 2022"yana fad'in hakan yazaro wayarsa yafara neman layin mus'ab"Adaidai lokacin Ammi ta shigo tazo gefenta ta zauna ta kama hannunta tana rarrashinta"sai gab da zata tsinke mus'ab yad'aga yana fad'in ranka yadad'e yayan *Amaan shariff*! gabanta yafad'i sbd taji me mus'ab yafad'a "saita tsare shariff da Ido"shi kuwa tab'e baki yayi yace"ada kenan Amma banda yanzun"sanin kankane bana kalan dangi" yanzun haka ta sami lafiya"tana neman tayarwa Ammi nah hankali da kanta"idan bbu damuwa kazo tare da mlm bayan sallar isha'i kuyi mata bayanin wacece ita da yadda naganta"yana fad'in hakan ya yanke wayar"ya d'ago kansa suka had'a Ido da ita "wata uwar harara ya wurgo mata yana fad'in Ammi ki k'yaleta kije kiyi sallah ai yanzun tana hayyacinta"daga haka yanufi k'ofa.....hamma! banza yamata yaja tsaki yafita sbd tabashi haushi sosai"Ammi ta girgiza kanta tace"ki bari suzo Ayi mgn zaki fahimci mu masu kaunarki ne Amaan "Amaan kuma?"Eh sunan da hamman ki shariff yasaka miki kenan"nifa sunana *salma*"to shikenan kije kiyi Alwallah kizo kiyi sallah kinjiko?"bara nashiga toilet"daga haka Ammi ta mik'e tsaye tashige bath room "Amaan ta sauke Ajiyar zuciya tana hango kyakykyawar fuskarsa Acikin zuciyarta"saidai taji mugun shakkarsa"ta turo baki data tuna hararar daya mata"tambayar kanta takeyi Ina su mommy da sauran y'an gidansu,kuma nan inane??"tana wannan tunanin Ammi ta fito"hakan yasa itama Atsorace ta tashi ta shiga bathroom"sbd gani takeyi kamar cutar da ita zasuyi....cak ! tunaninta yatsaya data tuna da kalaman shariff game data tuna Abinda yafaru last 4 month.... Atake komai yadawo kanta"tasan itadai ta fito daga cikin get d'in gidan su ta hau nafef"daga nan sai tayi mafarkin su hammanta sai yanzun data farka"tana kukan da batasan dalilin yinsaba tana Alwallah"bayan ta fito ta kabbara sallah....bayan sun gama sallar Ammi taci gaba da Azkhar "Amaan kuwa kasa yin wani Azkhar tayi"tana rakub'e gefe, gaba d'aya zuciyarta ta rikice da wasi waasi.... idanuwanta cike da k'wallah "Abdallah yashigo cikin d'akin da Alama daga masallaci yake"koma rikicewa tayi data gansa sbd shima tasan Akwaisa Acikin mafarkin datake ganin tayi"Ammi pls ki bani kud'in dana baki Ajiya"ke kuma Anty Amaan kije ki d'auke teddy d'inki inji yaya sadeeq kin barta a parlour"k'in mgn Amaan tayi saidai kuka data fashe dashi"kaga dan Allah jeka parlourn gani nan"bece komai ba yafita yana mamakin dg yamata mgn sai kuka.....bayan sallar isha'i shariff yashigo cikin d'akin fuska a gimtse ko kallon inda take beyiba yace"Ammi kizo gasu nan A parlour"to shikenan kaje gani nan zuwa.....yanata cin magani yace"niba sai najeba kuje yamata bayani da zata wani damu mutane da wasu koke koke"Aida kukan jini tayi sannan zan san bata yadda damu ba.....kallonsa kawai Ammi keyi dan ita dariya ma yabata"tasan duk wannan masifar da fad'an dayake ma Amaan k'arfin haline da zafin zuciya"zai huce daga baya"bata samu damar yimasa mgn ba yafita kamar zai tashi sama "ita dai Amaan na zaune duk tana sauraronsa tana kallon sa"tasha Alwashin idan Ansanar mata koma miye zata gaya masa mgn itama son ranta dan bata d'aukar raini da wulakanci....tashi muje! cewar Ammi"bbu musu Amaan ta tashi tsaye da hijab d'in datayi sallah Ajikinta suka fita"nanma da suka fito ta kalli parlourn dasu mus'ab da mlm ke zaune koma rudewa tayi domin duk ta sansu"kan carpet ta zauna tayi k'asa da kanta ta gaishesu"mus'ab dai nata kallonta yakuma fahimci tabama Abokinsa haushi"sallama mlm yyi bayan sun gama gaisawa da Ammi Anutse yace "Alhamdulillah ! muna godiya ga ubangiji me iko Akan komai buwayi gagara misali"dayake jarabtar bayinsa yakuma yaye musu bisa Adalcinsa"muna tayaki murnan samun lafiya"ki godema Allah da yallab'ai shariff "ranar juma'a 11/5/2022 da yamma.....yashiga sanar mata da komai"tun kafin yakai Aya azancensa Amaan na kuka ta dakatar dashi gun cewa"duk nasan Abinda yafaru"na d'auka mafarkine Ashe da gaske ne?"tabbas Anty zabba'u kishiyar mommy nah itace tamun wannan Asirin sbd ta rabani da yaya Nasir"wanda ni banama sonsa....ta k'are maganar tana matsowa ta fad'a jikin Ammi tana fad'in Ammi bayanke banida wata uwa Ayanzun"dake da mommy nah duk matsayinku guda"ta d'ago kanta ta kalli mus'ab "dan Allah yaya mus'ab kabama hamma nah hak'uri yayi fushi dani sosai"gaba d'aya kasa mgn sukayi suna binta da kallon tausayi"ta share hawayenta tana fad'in zan sanar daku yanzun wacece ni da kuma Ahalinah! saidai bazan iya bayar da tarihin rayuwata ba bayan hamma baya nan wajen"ta k'are maganar tana jin tsananin k'imar shariff da girmansa shida mahaifiyar sa Aranta"banida bakin yi muku godiya sai Addua"Allah yasaka muku da Alkhairi Ammi "Ameen Amaan....Au salma ko?"cewar Ammi tana mata murmushi "ita dai tayi k'asa da kanta dan wata iriyar kunyar Ammin takeyi sbd tuna irin tab'arar data dingayi Abaya....tashi kije hamman yana parlourn sa ki kirashi kuzo sai muyi mgn kar Atsayar da mlm ko?"babu musu Amaan ta mik'e tsaye cikin nutsuwa tana nufar upstairs....shariff na zaune a parlourn yana ganin komai ta cikin CTV camera daya saito a laptop d'in sa"gaba d'aya jin zuciyarsa yakeyi wasai bbu b'acin ran da Amaan ta hadda masa"yana ganin ta mik'e tsaye ya rufe laptop d'in yakama dannar waya zuciyarsa na tsananta bugawa"Ahankali ta turo k'ofar"tamkar besan da zuwan taba yad'ago kansa suka had'a Ido "d'aure fuska yayi cikin shan k'amshi had'e da basarwa yake fad'in karki k'araso! ki kowa wajen wad'anda kika yadda dasu....gabanta yafad'i! taji kamarma karya dena mgn"sbd muryarsa ba k'aramin burgeta taji tayiba"saita girgiza kanta bata fasa k'arasowarba"saidai tana k'ok'arin duk'awa gabansa saiya kauda kansa gefe"ya aza hannunsa guda saman kujerah yayi tagumi dashi"bataji haushiba tadawo inda ya juya ta tsugunna"cikin sanyayyar muryarta tace"hammahhhhhhhh! har cikin jini da jijijyarsa yaji sunan yakai masa"karkayi fushi dani pls"yaka mata kamun uzuri"ko wacece ta tsintsi kanta Ahaka dole ta shiga rud'ani"dan Allah kayi hak'uri kayafemun"banida wani yayan daya fika"dakai da hamma yusuf duk d'aya kuke Awajena"banida bakin yimaka godiya sai Addua"bansan yaya zan misalta maka irin farin cikin danaji daka ceci rayuwataba"ka rik'eni bisa gata da kulawa"cina,shana ,tufatarwata duk Akan"bayan bakasan wacece niba musammun da zamani ya lalace"sai kuma ta fashe da kuka tana fad'in bazan tab'a yafema Anty zabba'u ba sbd itace sanadin komai....ta k'are maganar tana aza kanta gefen hannun kujerar tana kuka....ya isa haka! tashi ki zauna muyi mgn "bbu musu ta d'ago kanta ta zauna k'asa kan carpet"handcheef yazaro daga gaban Aljihun jallabiyar sa yamik'a mata batare daya yi mgn ba "turo d'an bakinta gaba tayi bata yadda ta kalli k'wayar idonsa ba ta nuna masa fuskarta"Alamar shi yagoge mata"sbd gaba d'aya jitakeyi yacika mata wajen"ga wani irin kwajini daya mata"gaba d'aya k'amshin jikinsa dana cikin parlourn da sanyin da Akeyi duk sun sakar mata kasala da mutuwar jiki"sarai ta fahimci ba k'aramin MISKILI NE ba"Amma saita basar sbd itama indai miskilancine ta iya"kallon hannunsa tayi be fasa mik'a mata ba"saita basar ta nuna kamar bata ganiba"saima cewa tayi hamma kazo muje su mlm da yaya mus'ab na jiranmu"daga haka ta mik'e tsaye tana share hawayenta da tafikan hannayenta"miskilin yatab'e baki beyi mgn ba yamik'a tsaye yabiyo bayanta"ita kuma tana daga gaba tana tuna idan sukayi fad'a kota masa laifi irin yadda sukeyi"tayi d'an murmushi tana jin sautin takunsa Abayanta"sai tak'ara sauri ta rigashi sakkowa k'asan"mus'ab na ganinsu yakama murmushi yana fad'in Amaan shariff da hammanta"kai yaya mus'ab harda zolaya?"harararta uban gayyar yayi ya zauna kan kujerah "jeki kira Ammi tana daki"cewar mus'ab yana b'oye dariyarsa"bayan wucewar Amaan cikin tsokana yace"kaga Abokinah saina sanarwa mansoor yazo suyi mgn....wani irin mugun kallo shariff yajefesa dashi batare daya furta komai ba"mus'ab yakama murmushi, dama tsokanace kawai yayi sbd yaga yaya shariff zaiyi"Ammi ta fito rik'e da hannun Amaan,ta zauna kan kujerah ita kuwa Amaan k'asa kan carpet ta zauna"tanaso ta kalli shariff tana jin tsoron kallon cikin k'wayar idanuwansa"sai kawai tayi k'asa da kanta tana fad'in sunana salma sulaiman! ni haifaffiyar garin Adamawace"mahaifiyata bafulatane ce gaba da baya"kowa da kowa nawa na'acan"Hjy bilkisu sunyi Auren saurayi da budurwa itada Alh sulaiman"sunjima kafin su fara haihuwa" yusuf shine na farko sai sulaiman (khalifa) daga shi sai sadeeq "sannan salma Autah"wacce tasami bala'in gata a wajen mommynta sbd ita kad'ai ce y'a mace data mallaka Aduniya "tun mommy na goyon hamma khalifa daddy yak'ara Aure sbd masifar mahaifiyarsa wai mommy ta mallakesa"tun bayan ya Auro zabba'u Hjy bilkisu tadawo zaman hak'uri Agidan"tana kuma k'ok'arin masa biyayya da kyautata masa saidai matarsa ta janye hankalinsa Akanta wajen yawon bin bokaye da y'an tsubbu"harta kai duk ranar kwanan Hjy bilkisu sai jini yazo mata"sauran cikunnan data samu daga bayan khalifa kawai rabone da Allah ya kaddara"sbd sai suyi shekara biyu be kwanta da itaba"ita kuwa zabba'u sai Allah yasa ta dinga haihuwar y'ay'a mata masu kama da ita"gashi tunda tazo gidan d'an Abin hannunsa yarage"dan dama bame kud'i bane Akwai rufin Asiri dai princepale ne"lokacin da Hjy bilkisu ta haifi salma k'arara zabba'u ta nuna jin zafinta"sbd yarinyar tafi kowa kyau Agidan "gashi dangin Hjy bilkisu masu kud'i ne yayanta ma yakaita makka"komai yimata sukeyi bama a had'asu da zabba'u wajen wadata"Ahaka rayuwa ta Lula yusuf da khalifa da sadeeq duk sunyi nisa a karatu"salma ta taso cikin gata "hakan be hana Abata tarbiya ba"Allah yamata farin jini duk inda zata shiga sonta Akeyi ga k'ok'arin tana dashi a skul"tun tana y'ar 13 yrs tayi saukar Alkur'ani me girma"shi kansa daddynta sonta yakeyi"da yayunta"zabba'u "saida ta haifi y'ay'a mata biyar Agidan sannan ta dena haihuwa" shamsiya,hafsat,sumayyah,Fatima,Amina..... shamsiya yanzun haka tanada 27 yrs ita dake babba"tayi NCE har yanzun batayi Aureba bbu tsayayye sai kai kanta inda Allah be kai taba takeyi"wacce ke bimata hafsat nada 24 yrs"sai sumayya nada 20 yrs"itace tsarar salma"duk yawan su Acikin gidan kullum Aiken gudane ,shine salma tazo"ita kuma bata kula maza"namiji guda d'an yayar Alh sulaiman me suna nasir kawai take kulawa"shima ba wani sonsa takeyiba kawai daddy ne keson ta Auresa"Nasir babu laifi mutumin kirkine yanada kyau da iya d'aukar wanka"yayi degree nasa yafara Aiki yana kuma kasuwanci"tun salma bata sakashi a rantaba harta fara sakashi"aka fara zancen zai kawo kud'i Asaka rana"daddy ya Amince Amma yace" sai ta Ida kammala NCE nata ayi biki sbd tana gab da kammalawa"kuma harda bikin hamma yusuf za'a saka.....tunda zabba'u taji wannan magana hankalinta yatashi tana ganin yazata bari salma tayi Aure ga nata y'ay'an tulke Agida"kuma zata Auri wanda zata huta"tazo tana d'agawa su sumayya kai"ta hak'ura da finta da mahaifiyar salma tayi Amma bazata hak'ura salma tafi y'ay'an taba"saita famtsama bin bokaye sbd Ajuyar da hankalin Nasir dana mahaifiyarsa Hjy hauwa sbd suce Anfasa"Abin mamaki sai taga Ankawo kud'in gaisuwa dana neman Aure"Aka kuma tsaida sati na sama za'a saka biki..... Ayau friday tunda wuri salma ta shirya sbd zataje gidan kawu bello"babban yayan mommy d'inta"sai tsokanarta sadeeq keyi tanata shagwab'a mommy na masa fad'a "ta d'akko mayafinta da hand bag nata ta fito ta musu sallama"tasan dai ta fito daga gida kuma ta tsayar da nafef ta shiga ciki daga nan bata koma sanin komai ba saidai ta farka Ayanzun.....wannan shine tarihin rayuwata Atak'aice"cewar Amaan tana share hawayenta... tunda...✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *37&38* ........Tunda shariff yaji Amaan tayi zancen Nasir Acikin labarinta yaji wani irin mik'i yataso masa a k'ahon zuci"dakewa kawai yayi yana sauraronta"gefen zuciyarsa kuma tausayinta ne da tsanar Anty zabba'u....masha Allah! hak'ik'a kinga rayuwa kuma kinga jarabawa"sai muyi fatan Allah yasa k'arshen Abin kenan"Atak'aice yanada kyau ki yawaita yin Azkhar da Addua idan zaki fita daga gida"sannan ki dinga Addu'ar kwanciya bacci"insha Allah kika kiyaye haka babu mugun daya Isa yacutar dake wala mutum ko Aljan"cewar mlm yana mik'ewa tsaye ya musu sallama suka fita shida mus'ab"shariff ya mik'e tsaye yabisu"sai sannan Ammi ta sauke Ajiyar zuciya ta kamo hannun Amaan ,ta aza kanta saman cinyar ta Ahankali tace"komai ya wuce ki dena kuka kinji ko?"zuwa goben insha Allah idan kin rik'e number d'in wasu daga cikin su saiki bayar Akira muyi mgn"nifa Ammi babu ruwana dasu tunda basu nemeni ba...kin manta mlm yace"suma ta rufe bakinsu karsu nemeki?"saidai nasan zuwa yanzun suma nasu sihirin data musu ya k'arye"zasu fara nemanki daga yanzun har zuwa gobe"to Ammi zan bada number d'in mommy sai Akira ta"kuma ni banice zanyi mgn dasuba da hamma zasuyi....shiru tayi sbd jin k'asaitacciyar muryar shariff yayi sallama"Aransa yace "sbd gulma shine tana mgn daga jin na shigo tayi shiru"ita komai sai tayiwa mutane shagwab'a"kan kujerah ya zauna yayi shiru yana danna waya"Aka maka coffee ne?"cewar Ammi sbd tasan dai ba mgn zaiyi ba saidai a tambayesa"Eh Ammi harda fruits idan Akwa"janye kanta Amaan tayi daga saman cinyar Ammi tace"Ammi kiyi zamanki bara naje na had'a masa"to shikenan Amaan dama bacci nakeji bara naje na kwanta"idan kin kamasa ya gama saiki kashe kayan kallon kije ki kwanta"dato ta Amsa ta wuce kitchen"shariff dake zaune yana jinsu sai yaji sun burgesa sbd sunyi kamar uwa da y'arta"Amma d'an zafin kan sai kicin kicin da fuska yayi ya kalli Ammi yace "kin yadda da tsabtarta ne Ammi?"bansan meye zance maka ba shariff"Amaan daice ko ? to kunfi kusa"idanma tsakaninku aka shiga Anjima zaku shirya"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye ta wuce d'aki "shi kuma ya d'auki remote ya canza channel zuwa sunnah TV"Ahaka Amaan ta fito daga cikin kitchen d'in tana rik'e da tray"cup d'in coffee d'in na gefe sai plate d'in data zubo fruits d'in, sai goran ruwa da cup gefe"saman center table ta Ajiye masa tana fad'in hamma gashi"beyi mgn ba yadai kalleta sau d'aya ya maida hankalinsa wajen TV"zama kan kujera tayi ta sauke b'oyayyar Ajiyar zuciya tana yin tagumi....ki cire wannan tagumin"taji sautin sanyayyar muryarsa "ta janye da sauri tana satar kallon sa"Aranta tace" yanada kyau sosai"hamma ba yanzun zaka sha bane?"kin bani ne dama?"yamaido mata tambayar hankalinsa na wajen TV "sosai yabata mamaki"saita basar dashi kawai tana tunanin wane irin zafin kaine dashi wai?"idan bazaki baniba kwashe Abinki kije ki kwanta"batace komaiba ta taso ta d'auki cup d'in ta matsa ta zauna gefensa tana fad'in gashi"beyi mgn ba ya Amsa"d'an kurb'a yayi ya lumshe idanuwansa....yayi dad'i?"tab'e baki yayi yana girgiza kansa"Allah yayi dad'i baka san fad'a ne kawai"ta fad'a cikin shagwab'a"cigaba da kurb'a yayi batare daya tankataba....ita kuma tanata kallonsa Ab'oye"pls malama ki dena kallonah karki saka na k'ware mana"uhmm kai tayaya kasan Ina kallonka?"fatana ka gama na kashe kayan kallon naje na kwanta"dama na rik'ekine balle ki jiran?"uhmm sbd Ammi tace"na kashe kayan kallon shiyasa na tsaya"kuma Allah saika tashi tunda parlourn ka Akwai kayan kallo ba sai kayi Acan ba....shiru tayi sbd ganin ya matso dab da ita"ta d'an matsa da sauri"yatab'e baki yana nufar bakinta zai bata sauran coffee d'in daya rage"wayyo hamma ni bana sha"sai kin shashi Allah "toni kawai saika bani sauranka?"kallonta yayi yasaki murmushin gefen baki"wanda yayi masa masifar kyau yace"kinsan Allah koki Amsa ta Arzik'i kona rik'eki na miki d'ura bbu ruwana"itadai kallonsa kawai takeyi"gaba d'aya yamata wani irin kyau"itama da murmushin saman fuskarta tace"to hamma wai miye ribarka idan nasha?"tab'e baki yayi yace"babu, Amma kafin in k'irga ukku wlh ki Amsa"1,2'3.…..da sauri ta Amsa ta shanye"yayi y'ar dariya me sauti yana fad'in kinsan wani abu ?"ta girgiza kanta"dama na cikin baki nane na maido a cup d'in kika shanye....uhmm ! hamma kenan" bbu komai ni bana gudun komai naka"yanzun ka shanye fruits d'in"ko kuwa naje na kwanta?"d'an girgiza mata kansa yayi cikin wani bak'on yanayi yace "ban sallameki ba"batace komai ba ta matso da center table d'in gabansu tace"to bissimillah! beyi mgn ba sai wayarsa daya Azo mata saman cinyarta"tabi wayar da kallo tana d'auka"pic natane tana d'auke da teddy nata tana dariya"d'an murmushi tasaki tace"wayyo hamma nasan nayi Abinda be kama taba ko?"kina dai shirme da saurin b'arema mutane baki kiyi kuka"turo baki tayi tak'i mgn "kinji?hmm! bece komai yaci gaba da shan fruits d'in ita kuma tanata masa latse latse Awaya"Ahaka sadeeq ya shigo cikin parlourn da sallama"shariff ya Amsa masa ya masu barka da hutawa kafin yace"Amaan ya jikin naki?"Ana miki mgn fa"cewar shariff "da sauri tace"da sauk'i yaya sadeeq "bece komai ba ya wuce sama"Ahanakali tace"wlh mantawa nakeyi da wannan sunan da kuke kirana dashi"to yanzun kin tuna ko?"nidai Allah ka kirani da salma ta mana"da Amaan nayi niyar kiranki"kasan ko hamma?"duk me suna yaya sadeeq bbu ruwana dashi"dan hamma sadeeq mugu ne yayita sani kuka"shima na nan gidan bakida ruwa da shi?"Eh mana.... ringing d'in wayarsa yasaka ta mik'a masa wayar tana fad'in yaya mus'ab ne"tab'e baki yayi ya d'auki wayar yak'i yin mgn "mus'ab na dariya yace"dan Allah ka k'yale y'ar mutane taje tayi bacci"raina yabani kana lik'e kusa da ita....doguwar tsuka yaja yana fad'in banza d'an sa Ido"daga haka ya yanke wayar....bacci kikeji?"uhmm! toni kuma ba yanzun zaki kwantaba"Ayya hamma bbu kyau mugunta"gaba d'aya tunda nadawo hayyacina baka wani tattalinah sai mugunta kakemun ko?"ta fad'a cikin shagwab'a"kasa mgn yayi ya mik'e tsaye"itama tsayen ta mik'e ta d'auki tray d'in "muje ka rakani na maida tray d'in"ji yayi bazai iya mata musu ba"saiya bita suka nufi cikin kitchen d'in"bayan ta Ajiye komai tace"harda d'akin Ammi zaka rakani"beyi mgn ba yana dai tsaye yana danna waya"hamma! kallonta yayi"ta sunkuyyar dakai "me kikeso?"bakai bane sai Ayita mgn kayi shiru"nima Allah na iya k'yaliya"ko yaya Nasir idan yazo wajena sai yayi zaman Awa guda batare danace komai ba" saidai yayita zaman.....doguwar tsuka yaja yafice daga cikin kitchen d'in"mamaki da Al'ajabin yabama Amaan "saidai ranta yab'aci"tasha Alwashin gobe insha Allah zatayi waya da safe zuwa yamma iyayenta sun iso washe gari su bar musu gidansu"kodan yaga sunada kud'i shine zai mata haka?"zuciyarta ajagule ta fito daga cikin kitchen d'in ta kashe kayan kallon da hasken d'akin ta wuce d'aki tayi shirin kwanciya bacci"lokacin Ammi ta jima dayin bacci"tunda ta kwanta juye juye kawai da tunane tunane takeyi"tsakin da shariff yamata yak'i barin zuciyarta"da k'yar ta samu tayi bacci..... shariff kuwa ba Amaan ta bashi haushi ba kalamanta datayi game da nasir sune suka bashi haushi har suka fusatashi yayi tsakin"bayan yakoma side d'insa ya shiga wanka"yana wankan yana tunani"damuwarsa Amaan tayi fushi dashi"sbd ya fahimci bataji dad'in tsakin daya mata ba"koda yafito ya shirya ya kwanta yajima yana tunani sannan yayi bacci.....washe gari sai wajen bakwai da y'an mintinah ya tashi"Agaggauce ya sauka daga saman bed d'in yanufi bath room yayo Alwallah....sadda yagama sallah da Adduo'in sa har 7: 45 tayi"gaba d'aya tunanin Amaan ne mak'ale Acikin zuciyarsa"yana sanye da milk d'in gogaggiyar jallabiya ya sakko down stairs d'in"k'amshin girki me dad'i yacika parlourn"ya lumshe Ido,yabi Abdallah da sadeeq da kallo sunata break fast basuma lura dashi ba"da Alama kome suke ci ya musu dad'i"ya Ayyanah haka Aransa"bebi takan suba yanufi d'akin Ammi "Anutse yashigo da sallama"Amaan na tsaye da doguwar riga gownt Ajikinta, kanta bbu d'an kwali ta juya baya tana shirya kayan Ammi dana ta cikin ward rope" da jummai me Aiki ta kawo daga wajen wanki da guga"yayinda Ammin ke zaune gefen bed tana shafa Mai da Alama daga wanka ta fito"Amaan najin sallamarsa k'irjinta yabuga "tana jin yana gaida Ammi"daurewa tayi sbd ganin idon mahaifiyarsa ta juyo ta duk'a tace"Ina kwana?"kallo d'aya yamata ya fahimci fushi takeyi dashi"lafiya qlau"zo muje ki gyaramun d'akina kafin na gama break fast.....ah ah gaskiya shariff ka barta ta huta "tunda muka sallame sallar Asuba yarinyar nan ta keta Aiki"ko break fast ita kad'ai ta had'a tace na kwanta na huta"ga kayanmu tana shiryawa idan ta idar wanka da break zatayi.....lah Ammi nifa ban gajiba zan gyara masa"shidai tsaye yayi yana so su had'a Ido da ita Amma tak'i yarda"ita kanta Ammi har kunya taji sun bata"sbd ganin Shariff yayi tsaye yanata kallon Amaan yak'i tafiya"sai cewa tayi kaje mana zatazo idan ta idar"wai Ammi duk dan sbd y'ar taki kike korata?"Eh yason ranka ne?babu komai Ai zata tafi ko?"koda na tafi zan dinga zuwa Ina miki kwana 2 Ai"rabu dashi Amaan zancen yakeso"shariff bece komai ba yafita"Ammi tace"idan kin gama kimtsawar Anjiman saiki kira sud'in ko?"dato ta Amsa tana rufe ward d'in "ta d'auki mini hijab tasaka ta fito daga cikin d'akin"su ukku duk suna dining area d'in suna break fast "Abdallah na ganinta yace"Anty Amaan dama haka kika iya girki?"d'an murmushi tayi batace komai ba"sadeeq yace"pls kimana lunch Anjima ma"dadai Abdallah keso dana masa Amma banda kai tunda sunanka yaya sadeeq "ta fad'a tana wucewa sama"sai sannan shariff dake saurerensu yatanka"sbd jin sadeeq na fad'in banganeba?"sunan yayanta datake bimawa kenan"shima basa shiri kamar kaida wannan me k'aton kan"yafad'a yana nuna Abdallah murmushi na sub'uce masa "dan yau cikin nishad'i yakejinsa"harta y'an uwan nasa sun lura"sadeeq kuwa dariya yadin gayi yace"wlh yaya kamar kasani duk gidan nan shikad'ai keda k'aton kai....kamar Abdallah yayi kuka yatashi da nufin yaje ya kaima Ammi k'ara, shariff ya rik'e hannunsa yana hararar sa yace"dallah transfer zan maka"Ai yaya dama yaron nan mayen kud'i ne yanzun zakaga ya huce"babu ruwanka dai dashi"cewar shariff yana danna waya Atake yamasa transfer d'in 200f"kafin yaci gaba da break fast d'insa sbd shima girkin yamasa dad'i"yana kuma so yayi maza ya Ida yasameta Acan k'ilan ta sakko daga fushin da takeyi dashi"gaba d'aya sai yaji yarinyar ta burgesa"musammun yadda take bama Ammi girma da hidimta mata"sannan yanzun yadda ta gaidashi cikin girmamawa yaji dad'i Aransa"hakan kuma yatabbatar masa da cewa tasami ingan tacciyar tarbiya Awajen iyayenta.... Ahankali Amaan ta shigo cikin parlourn tana k'are masa kallo"Aranta tana yaba tsarinsa da had'uwarsa"ga daddad'an k'amshin turaren mamallakin parlourn na tashi kamar yana cikin parlourn"babu wani darty data gani Amma wai Ahaka za'a gyara"tunawa tayi da tabarsa yana break fast "idan ya idar k'ilan yashigo"bata son kuma yasameta a d'akin baccinsa"hakan yasa taga gara tafara gyara bed room d'in"da wannan tunanin ta murd'a handle d'in k'ofar ta shiga da sallama"ta lumshe idanuwanta sbd Anan Asalin k'amshin shariff yake"sosai d'akin ya burgeta cikin hanzari ta gyara saman bed d'in ta share d'akin ta goge sannan ta nufi toilet.....turo baki tayi datayi cin karo da boxer d'insa rataye saman hanger"ga wata roba me fad'i daya jik'a jallabiyoyinsa farare kala ukku da vest suma farare kala ukku"kasancewar becika bayar dasu ba wajen wanki"shine ke wanke irin kayan cikin da kansa"cikin mintina 10 ta wanke su tas ta shanya sannan ta wanke bath room d'in"batare data tab'a boxer d'in data gani ba"bayan ta gama ta fito tasami wayoyinsa zube saman bed side drower"saida gabanta yafad'i"wato yashigo cikin d'akin Ina toilet?"ta fad'a Azuciyarta tana fitowa....turus tayi ta kauda kanta sbd ganinsa zaune kan 2 seeter ya mik'e dogayen santala santalan k'afafuwansa saman center table"har jallabiyar jikinsa ta zame ana iya ganin gwiwarsa....oh yah rabbih jikinsa duk gashi"ta fad'a cikin zuciyarta tana jin wani iri da k'yar tace"hamma! zan gyara parlourn ko ciki zaka koma?"me makon yabata Amsar tambayarta sai canza topic d'in yayi da cewa kin gama fushin?"fushi kuma?toni fushin meye zanyi?"ta k'are maganar tana juya idanuwanta Alamar tunani"kinfi kowa sani"k'ilan sbd nayi tsaki kina damuna da zancen saurayinki ko?"yak'are maganar yana tab'e baki had'e da kallonta"kasa mgn tayi saidai ko yaya ta fahimci beson fushinta"idan har kinaso mu shirya dake karki koma yimun zancensa"shikenan hamma dama labari ne nabaka tunda bakaso bazan komayi ba"daga haka ta nufi k'ofa....dama kin gama Abinda nasaki ne?"yafad'a yana cigaba da danne danne a laptop "naga baka tashi bane"kin gama da canne?"uhmm kaje kayi wanka ruwan nacan na had'a maka"kayan dazan saka kin fiddo?ah ah"meyasa ?"kacika tambaya hamma"ni kaje zanzo na fiddo maka"ta fad'a cikin shagwab'a "ya kalleta"Allah yasa zaki iya"kuma kika gudu nida ke ne"daga haka ya mik'e tsaye yana satar kallonta ta wutsiyar Ido ya wuce bed room d'in cikin takunsa na nutsuwa had'e da kamala "Amaan ta sauke b'oyayyar Ajiyar zuciya jikinta Amace tacigaba da gyara parlourn "tana idarwa ta sulale tayi tafiyarta batabi ta kansa ba.... shariff kuwa...✍️ Adinga sharhi 😎 wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *39&40* ........ sharif kuwa cikin nishad'i ya shigo cikin d'akin "ko ina yamasa fes kamar yadda yake buk'ata"wanda koda shine da kansa ya gyara d'akin iya haka zai masa"kayan jikinsa yarage ya d'aura towel iya k'ugunsa"can yasaki d'an guntun murmushi daya tuna ranar da amaan tagansa ahaka a wancan gidan"harta tsorata ta fito aguje"yana wannan tunanin yanufi cikin bath room d'in ya shiga....da kayansa data wanke masa ya had'a ido"besan lokacin da y'ar dariya ta sub'uce masa ba dayaga boxer d'insa gefe bata had'a dashiba"hakan ya tabbatar masa da cewa amaan tashi tanada kunya da kawai ci"kuma batada ruk'o"tunda gashi tun kafin yaka mata uzurinsa na dalilin tsakin daya mata har take fushi ta masa wannan kyautatawar..sosai yaji dad'i aransa"yanata wankansa yana murmushi shi kad'ai da tunanin zuci har ya gama wankansa yafito"ganin babu alamar amaan ta shigo cikin d'akin yasaka ya wuce gaban ward rope d'in sbd yaduba kayan da kansa"dama kuma ya tsammaci barata zoba....cikin mintina 35 yafito cikin shirinsa me matuk'ar d'aukar hankalin duk wanda yayi tozali da kyakykyawar surar jikinsa "yayi kyau gwanin burgewa musammun da yau fuskarsa ke cike da walwala"dukda yau yana week end hakan be hanashi niyar fita ba"da yama tashi fitar saiya fita ta k'ofar baya"yana tunanin yau da safe ko jiya da dare period d'in amaan yazo....saidai kuma koda ya iso parking lot sai yaga be kamata yafitaba amaan bata saniba"yasan kan wannan fitar tasa bata sani ba zata iya yin fushi dashi"tunanin hakan yasa yanufi babban parlourn gidan"ammi na zaune a parlourn yashigo"ta kallesa tana fad'in dama ka fita ne?"ah ah ta baya nabi na amshi wani sako"amma yanzun ma zan d'an fita"ya fad'a yana satar kallon k'ofar bed room d'in ammi"yana tsaye shibai zauna ba shibe kuma tafi ba"ammi dai tana kallonsa tace"ni zanyi mgn da iyayenta ko kai?"shiru yayi yana nazari can yace"dake dai ammi zakuyi mgn" yak'are maganar yana nufar bakin k'ofar bed room d'in....ina zakaje shariff??d'an sosa k'eya yayi yak'i yin mgn "ammi ta girgiza kanta kafin tace"shiryawa takeyi shiyasama na fito na bata wuri"kazo ka zauna kajirata ta fito mana"ammi ni sauri nakeyi"yafad'a fuska bbu walwala yanufi k'ofa yanata cin magani yafita"allah ya kyauta maka shariff "da alama ka rage miskilancin naka sbd amaan ko?shine abinda ta fad'a tana maida hankalinta wajen tv"cikin nutsuwa da sanyin jiki amaan ta fito sanye da riga da siket na lace red me zanen golden"ba k'aramin haska farar fatar jikinta kayan sukayiba"tanata zuba sanyayyan k'amshi me dad'i"ammi ta kalleta tana murmushi "ita kuwa ko zama batayi ba tace"ammi hamma yafita?ta fad'a tana sunkuyar da kanta k'asa"yafita amaan yanata fushi sbd zai shiga d'aki nace yabari ki fito"ki fita batunsa kije kiyi break fast ina jiranki kizo ki kiramun su hajiyar taku"dato ta amsa jikinta asanyaye ta nufi dining area "zuciyarta na sanar mata idan yadawo ta shareshi"meyasa bazai iya jiran ta fitoba zai tafi?"wannan alamar be damu dake bane....wata zuciyar ta sanar mata"saita tab'e baki tana k'ok'arin yakice tunanin shariff d'in aranta...wata iriyar fad'uwar gaba had'e da bugawar zuciya taji data tuna ko yanada budurwa"tunda tasan beda mata ko a iya zamansu dashi da bata hayyacinta"da wuya kamar shariff ace beda budurwa"taji gefen zuciyarta na sanar mata"gaba d'aya sai taji komai yafita aranta "da k'yar ta had'a tea me kauri tasha da zuba chips kad'an taci"daga bisani ta goge hannunta tadawo cikin parlourn "k'asa take k'ok'arin zama"ammi na murmushi tace"dawo nan ki zauna kinjiko?"ta fad'a tana nuna mata gefenta"babu musu amaan tazo ta zauna"wayarta ta mik'o mata batare data yi mgn ba"amaan ta amsa k'irjinta na tsananta bugawa ta saka number d'in mommyn ta tayi dealing...... ab'angaren iyayen amaan"tunda mommy taga har dare yayi salma bata dawo gida ba hankalinta yatashi saidai tarasa meyasa takasa fad'ama wani salma bata dawoba,ko kuma tayi jajenta??"haka shima mahaifinta"saidai washe gari hamma yusuf ,da hamma khalifa suka fara jajen ina salma take? sunsan dai jiya taje gidan kawu bello"daddy da mommy sukace basu san inda take ba"kuma kar wanda yakoma nemanta allah zai maido musu da ita lafiya"sam yusuf da khalifa hankalinsu be amince da hakan ba sai zuwa gidan kawu bellon sukayi akace bata zoba"cikin tashin hankali suka fara nemanta gidajen y'an uwa da abokan arzik'i bbu ita bbu alamar ta"idan ankira wayarta bata shiga"sarai anty zabba'u da yaranta sunsan meke faruwa amma sai suka nuna basu saniba"zuciyarsu fari k'ar"yanxun abinda yarage ma zabba'u shine taje ayi asirin da hankalin nasir zai juyo kan shamsiya yace ita yakeso sai asa musu rana....saida akayi kusan 4 days da b'atan salma sannan y'an uwa suka fara ankara dashi kansa nasir d'in "gefe guda kuma mommy tafi kowa damuwa duk dare sai tayi kukan b'akin ciki"da tazo tayima wani zancen salma ko wani abu daya shafi anemeta sai taji wani abu yataso ya hanata hakan"ko abincin kirki bataci"duk tayi rama"tana k'ok'arin yin nafilfili da gayama allah damuwarta.... ayau yakama juma'a wanda yayi daidai da sati guda kenan da b'atan salma"tunda safe hjy hauwa(mahaifiyar nasir) dashi kansa nasir d'in suka shigo gidan"kasancewar daga anturo get d'in aka zagaya daga can baya tsakar gidan yake"daddy na tsaye gaban window yana gyara hularsa da alama office zai tafi su nasir suka shigo"ya amsa sallamar su"nasir yaduk'a ya gaishesa ya amsa yana kallon hjy hauwa data d'aure fuska tanata y'an harare harare"hjy kune tafebda safe haka?"eh mune kuma ba zama yakawomu ba"wata mgn naji wai salma ta b'ata bakusan inda takeba?"sai yanzun na fahimci zancen zabba'u gaskiya ne bilkisu ta mallakeka"to alhamdulillah na sami labarin salma ta gudu wajen wani saurayinta sbd bata son auren nasir"na kuma yadda sbd inda da gaske b'atan tayi da kazo kamun bayani...... innalillahi wa inna ilaihir raju'un!! haba hjy hauwa wannan wace irin maganar banzace haka kikeyi?"bazaku barmu muji da matsalar data damemuba sai sharri zai biyo baya?"nidai ai haka naji ko?"to shikenan haka kikaji ko?"allah yadawo da ita lafiya"babu ita babu nasir"dole kace haka tunda kasan inda kuka turata"ai dama najima da fahimtar bilkisu so takeyi ta nemi kud'i da salma"mommy ta fito tana kuka tace"k hauwa! kinzo inda bazan iya jureba....ni kike kira da k bilkisu?"eh nace k kisaka alh yasakeni idan kece mahaifiyarsa"aure tsakanin salma da nasir har abada babu shi"kuma insha allah salma zata dawo daban mamaki"na riga na fawwalawa allah lamari nah kome zaku fad'a ku fad'a kuda allah"kinga bilkisu ya isa haka wuce ki shiga ciki"cewar daddy yana kallon ta.....wai hayaniyar menake ji haka tunda safe?"cewar anty zabba'u tana lek'owa daga cikin d'akin ta"hjy hauwa ta tab'e baki tana fad'in zancen b'atan salma mukeyi....wace salmar?"tanan gidan mana"ko kema baki saniba kuna gida guda?"subahanallahi! ni kuwa ina zan sani yaya hauwa?"naga dai kwana 2 bana ganinta"na d'auka ko wani waje taje"to bbu inda taje b'ata tayi sun rufeki....ke koma ciki bana son munafurcin banza da wofi"cewar daddy yana bin anty zabba'u da wani irin mugun kallo "ta tab'e baki tana fad'in ikon allah! daga mgn?"tsaki yaja yafita daga tsakar gidan ya wuce haraban gidan yashiga mota yayi tafiyarsa"hjy hauwa kuwa d'akin anty zabba'u tashiga suka cigaba k'ananun maganganu da gulmace gulmacensu"mommy kuwa batabi ta kansuba"yayinda nasir yabar gidan zuciyarsa na d'aci sbd ya yadda salma wajen saurayi ta tafi sbd karta auresa "tunda dama tuni ya fahimci ba wani sonsa takeyi ba"tanabin umarnin mahaifinta ne kawai wajen kulasa.....wasa wasa tun ana tunanin salma zata dawo gida har aka cire rai"yusuf da khalifa suma kansu sun fara yarda wajen saurayi ta tafi sbd iyayensu sunk'i yarda suyi binciken ina taje?"ko kuma su amince abada cigiyarta a kafafafen sadarwa "mommy da daddy kuwa basu gajiba wajen yin addua"yi sukeyi babu dare bbu rana"ahaka aka ci wata hud'u cif da b'atan salma"ayanzun mutanan anguwa da k'awayenta da dangi kowa da yadda yake fassara b'atan ta"gefe guda kuma anty zabba'u tayi biye biyen malamai sbd ajuyo hankalin nasir yadawo kan shamsiya amma abin ya gagara..... ayau misalin k'arfe 6: da mintinah 8 na yamma"mommy na zaune gaban d'akinta kan kujerah tana azkhar sbd ankusan sallar magrib"sai daddy na tsugunne gaban tape yana alwalla"da gudu anty zabba'u ta fito daga cikin d'akin ta kanta bbu ko d'an kwali zata fita.....gaban mommy yafad'i tace"subahanallahi! ina zakije zabba'u?"banza tamata tayi gaba"alh kamarfa ba lafiya fa dubi ta tafi"tsaki daddy yaja yak'i mgn sbd wata iriyar tsanar anty zabba'un yaji yanaji"macen da tunda ya aureta bbu wata macen dayake gani takai mace sai ita"amma gashi yau da gobe duk asirin datake masa komai ya k'arye. mommy na kok'arin koma mgn sadeeq da khalifa suka shigo rik'e da zabba'u daketa fusge fusge....wai lafiya?"wlh daddy ganinta mukayi zata nufi titi bbu ko d'an kwali da alama kamarfa bata hayyacinta....ihu ta kurma tana fad'in ku barni naje inda salma taje"nice nayi mata asirin kurciya tabar gida"sbd karta auri nasir tafi y'ay'ana hutawa.... innalillahi wa inna ilaihir!! shine abinda mommy ta fad'a tana mik'ewa tsaye arikice, tana jin kamar ancire mata abinda yamata takunkumi game da k'in neman salma"daddy kallon zabba'u yakeyi babu ko k'iftawa"yayinda sadeeq da khalifa suka kasa mgn....wlh dama na jima da zargin akwai saka hannunta aciki"ku cikata duk gidan ubanda zataje taje sakaryar allah ce ai"cewar mommy tana kuka"aikuwa su khalifa suka cikata da gudu ta fita"daddy yabiyota saidai tana isowa bakin titi wata mota da zata wuce aguje tayi ball da ita"saida tayi sama da dawo k'asa"me motar bebi takan taba yabar wajen aguje"kasancewar anata kiran sallar magrib wasuma wajejen har an tada sallar"hakan yasa bakin titin bbu mutane sosai"kuma dama ba babban titi bane cikin layin gidajen anguwar titin yake"wasu mutane biyu da daddy suka rufu kanta"gwiwarta da kanta yabugu sunata jini"dakkota daddy yayi yadawo da gida cikin gidan"ya ajiye ta d'akinta "yasanarwa shamsiya dake zaune ta gama sallah cewar"ta kira y'an uwanta su kaita asibiti shi bazai iyaba"sosai abin yabata mamaki suka kama kuka itada sauran y'an uwanta"d'akin mommy yanufa yasameta tana kuka tana sanarwa yayanta alh bello komai ta waya"zama yayi gefenta duk su khalifa na zaune"bayan ta gama wayar yace"kiyi hak'uri bilkisu"sai yanzun na fahimci tabbas asirin da zabba'u tayi hardamu tayimawa"tunda bamu nemi y'armuba"amma alhmdllh zuwa gobe zamu fara bada cigiyarta akafafen sadarwa ko k'ilan allah yasa adace"mommy na kuka tace"dama ai ba yau tafara yimun asiri ba"taje itada allah bazan tab'a yafe mata ba"allah ya isa tsakanina da ita"kaima na gama zama dakai da y'ata tadawo zamu bar maka gidanka"adalci kakemun nan gidan?ko kuwa damuwa kayi danine?kasa mgn yayi bece komai ba"khalifa da sadeeq suka tashi jikinsu asanyaye suka bar d'akin "daddy yace"kiyi hak'uri bilkisu wlh bayin kaina bane"muddin nayi bincike itace tayi haka wlh bazan cigaba da zama da itaba"yanzun haka accident tayi"yalabarta mata komai"tsaki taja tana fad'in matsalarta ce"daga haka ta mik'e tsaye ta wuce bed room d'inta"yayinda su shamsiya suka nufi asibiti da mahaifiyarsu....washe garin ranar duk mutanan gidan cikin damuwa suke"sai wajen k'arfe 9:30 am daddy yafara shirin fita shida samarin gidan da nufin afara nuna pics d'in salma gidajen tv da jaridu"mommy na zaune d'akinta tayi tagumi hawaye nata zuba tana tuna salma wayarta tayi ringing"saida taji gabanta ya yanke yafad'i tadai d'aure ta d'auka tana yin sallama.....zumbur ta mik'e tsaye tana zaro ido waje tace"da gaske salma kece?daga d'ayan bangaren amaan na kuka tace"nice mommy"karki tashi hankalinki ina cikin koshin lafiya"sbd allah ya jefani hannun mutanan k'warai"alhamdulillah allah nagode maka! mommy ta fad'a tana fita daga cikin parlourn tasami daddy dasu hamma yusuf tsaitsaye da alama niyar fita suke"alh ga salma ta kirani"ta fad'a daidai lokacin da amaan ke cewa mommy ga ammi mahaifiyar hamma shariff daya tsintseni zata muku bayani"dato mommy ta amsa"bayan ammi ta amshi wayar ta mata sallama kafin su gaisa"mommy tasaka wayar handsfree ammi tafara musu bayani atak'aice"kafin daga k'arshe tace "munaso idan babu damuwa kuzo mu damk'a muku y'arku ga hannu"kuma kuyi mgn da malamin daya bata taimako ta warke"mommy tace"gobe zasuzo" sai godiya mommy ta dinga yiwa ammi da sakama shariff albarka"daga k'arshe daddy ya amshi wayar suka gaisa da ammi da amaan"sannan hamma yusuf ya amsa sukayi mgn da amaan yasanar mata abinda yafaru agidan bayan b'atanta"aciki harda accident d'in da anty zabba'u tayi tana kwance asibiti"damuwar tace allah ya kyauta"anjima idan hamma nah yadawo zan bakushi saiku gaisa"lallai salma kin iya kalar dangi ko?"daga ganin mutum kice yazama yayanki?"k'in mgn tayi yace"ga khalifa da sadeeq ku gaisa .... amaan bata dena wayar dasuba saida katin ammi yak'are duka"sannan ta hak'ura da wayar"ammin tace"ta saka hijab taje bakin titi ta siyo ta dawo taci gaba da wayar"amamakin ammi sai taji tace"ah ah ammi hakanma yayi kar naje na fita hamma be saniba zai mun fad'a"daga haka ta wuce d'aki ta kwanta bbu jumawa bacci yayi awon gaba da ita"sai wajen k'arshe 12 saura ta tashi"kai tsaye toilet ta nufa anan taga bak'on ta yazo"bayan ta fito ta kimtsa ta fito parlourn"ammi na kwance kan 3 seeter "abdallah na zaune yana kallon ball"kin tashi amaan?"eh ammi meye za'a dafa ne?"ah ah ki barsa ki huta ni nayi musu abincin ranar"dan allah kar muyi jayayya ammi indai ina gidan nan bazan bari kiyi aikin komai ba"pls anty amaan kimana me dad'i kamar na d'azun "cewar abdallah yana kallonta"tayi murmushi batace komai ba "ammi tace"to shikenan y'ata duk abinda kikaga yadace ki aza "jummai da laure na kitchen d'in zasu d'an kama miki wani abun dan kuyi sauri ko?"dato ta amsa ta wuce kitchen"suna aikin jefi jefi shariff na fad'o mata arai"sai wajen k'arfe 2 ta gama"su jummai suka jere komai a dining area "ita kuma sbd ba salla takeyiba ta wuce d'aki tayi wanka ta shirya cikin doguwar rigar atamfa"lokacin da fito zataci abinci har ukku ta wuce amma shariff shiru be dawo ba......da yamma suna zaune a parlourn"da abdul da sadeeq da abdallah da amaan"mazan nata fira ita kuma tana duniyar tunani"abdul nata satar kallonta "sai yawan sakota cikin firan tasu yakeyi ita kuma tana sharesa"ahaka shariff yashigo cikin parlourn da sallama cikin tattausan muryansa"yana rik'e da wasu fararen ledoji irin na shopping"fuska bbu yabo bbu fallasa yashigo amma yana ganin amaan zaune atare da samarin atake ya had'e rai ya kauda kansa "adak'ile ya amsa sannun da suke masa"ita kuwa saida taji gabanta yafad'i tayi saurin tashi tsaye tana nufosa ahanakali tace "hamma sannu da zuwa"yauwa"ya amsa da k'yar yana juyowa suka had'a ido"ta sunkuyyar dakai "beyi mgn ba yamik'a mata ledojin hannunsa"k'in amsa tayi "hakan yasa yad'ago kansa ya zuba mata manyan idanuwansa.…..da sauri ta kawar dakai ahankali tace"hamma ni bazan amsaba sai d'aure fuska kakeyi ko?"beyi mgn ba yamatso dab da ita yakama hannunta guda yasaka mata ledojin.....yanayin yadda taji taushin hannunsa saida takusan sakin ledojin"tamkar bayaso yace"meye amfanin kije kiyi zaune cikinsu?"to hamma yazanyi?kaifa na zauna jiran dawowarka"bayanma ka fita bansani ba"ta fad'a cikin shagwab'a "ya kauda kansa yana fad'in muje sarkin k'orafi"yayi maganar suna jerawa ahankali suka nufi dining area "taja masa kujerah ya zauna"abinda tasan zai buk'ata ta zuba masa "sannan ta matsa gefen fridge d'in dake wajen ta d'akko ruwa da kwalin lemo tazo ta ajiye masa"thank you! babu godiya tsakaninmu hamma"ta fad'a tana kok'arin tafiya...ina zakije?"zan mayar da ledojin d'aki"zoki zauna kiduba su anan ki bani labarin yadda kukayi da y'an gida"sosai taji dad'in tambayar tasa"gefen sa ta zauna tana duba ledar farko"kwalin waya ce k'irar iphone14 pro max, sai ledar pads...da sauri ta d'ago kanta akunyace tana kallon sa"ashe ita yake kallo sai suka had'a ido"gira guda ya d'age mata yana fad'in yaya dai ?"kauda kanta tayi tana duba gudar ledar"sweets ne da manyan chacoolates"ta turo baki ta kauda kanta"uhmm !sbd dan na siyo miki da pad kike wannan faman turomun bakin"very soon zanyi maganunku keda bakin naki....toni dama nace ka siyo mun itane hamma?"tab'e baki yayi tamkar ba zaiyi mgn ba sai kuma yace"nasan yau ko jiya jinin naki zaizo shiyasa naka miki"kokin manta time d'in da kike tambayata jinin ya d'auke yaya zakiyi?? yak'are maganar ko ajikinsa yana ci gaba da cin abincin sa dayayi masa masifar d'adi"ya tabbatar amaan gwanace wajen iya girki dan yasan itace tayi girkin "sbd yasan kalar girkin ammi da d'and'anonsa.... amaan kuwa....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 vip grp 1000 via 2230373842 nabila aliyu uba bank ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *41&42* ......... Amaan kuwa tunda yafara maganar ta sunkuyyar dakai k'asa tana jin kamar k'asa ta tsage ta shige ciki sbd kunyar da kalamansa suka bata" Azuciyarta kuma gulmarsa takeyi wai wannan hamman bashida kunya"saidai kuma k'asan ranta farin ciki ne da mamakin kamarta zata rik'e wannan wayar me tsananin tsadar gaske?"tama fahimci irin wayarsa ce yasiya mata...idan kin gama tunanin gulman tawa kije kisaka phone d'in naki chargy"yafad'a cikin cool voice d'insa yana cigaba da cin abincin sa"saidai haka nan yaji kunyarta ta burgesa....ganin ta mik'e tsaye tak'i yadda ta kallesaba yasaka shi cewa"akwai sim card zuwa dare zai hau"bance kisaka contact d'in saurayinki Aciki ba"yafad'a cikin hura hanci yana yatsina fuska"Amaan dai batayi mgn ba "tana kuma mamakin meyasa yatsani yaya nasir wai??"tana wannan tunanin ta wuce daga wajen batare data koma tankashiba"shi kuma yatab'e baki yana fad'in nafiki miskilanci yarinya mu zuba mu gani"daga haka yaci gaba dacin Abincin sa"koda ya idar bebi takan taba ya wuce shashensa yayi wankansa yafice ta k'ofar baya"Amaan kuwa cikin farin ciki ta nunama Ammi wayar sannan tasakata chargy"ta zauna tana duba chacoolates d'in"can kuma ta Ajiye ta d'auki ledar pad d'in ta wuce bath room....wasa wasa tun Amaan na zaman jiran dawowar shariff harta hak'ura ta wuce d'aki wajen k'arfe 9: 30 pm ta d'auki wayar ta bud'e taga sim d'in ya hau"tana duba balance nata taga tanada credit kusan na 10k"shiru tayi tana d'an tunani"can tace"lallai hamma wato shi kud'i ba matsalarsa bace"kodai fushi yakeyi danine?"tafad'a tana mik'ewa tsaye k'irjinta na tsananta bugawa sbd Amon jarumar muryansa dataji"da sauri ta saka hijab ta bud'e k'ofar ta fito.....wlh da gaske nakeyi Abokinah tazo tamun rantsuwar idan har zaka Aureta zata dena komai...wani irin tsinkewa zuciyar Amaan keyi, taji kamar zata faso k'irjinta ta fito"da sauri tayi baya"adaidai lokacin dataji shariff na fad'in look mus'ab! kasan babu Abinda na tsana sama da wata tace tana sona ko?"to pls muma Ajiye wannan zancen sbd na tsaneta bana k'aunarta"Allah yasa ta mutu sbd ni"Abinda take Aikatawa kar Allah yasa ta dena"yafad'a cikin zafin rai yana huci...pls calm down shariff meyayi zafi haka? nifa turoni tayi bayan ta had'ani da girman Allah da monzonsa"shiyasama har na maka mgn"ni kaina nasan fareedah bata dace dakai"pls mus'ab dan Allah kaje mun had'u da safe office "cewar shariff yana mik'ewa tsaye"da sauri Amaan ta koma ciki sbd sautin takun takalminsa sawu ciki dataji"shi kuma tama gaban d'akin ya wuce bebi takan jin Amaan d'in tayi bacci ba ko batayiba"sbd har itama haushinta yaji yanaji.... Amaan kuwa wata wawuyar Ajiyar zuciya tasaki me k'arfi tana rintse ido ta fad'a saman bed"k'asan zuciyarta tana jin sanyi sbd kalaman da shariff yafad'a Akan yarinyar.....tana Ahaka Aka turo k'ofar d'akin"saida k'irjinta yabuga tama d'auka ko shine sai taga Ammi ce"baki kwan taba Amaan?"eh Ammi zan kira mommy ne"dato ta Amsa ta fita"d'aukar wayar Ammi tayi tana dubawa"can ta gano number d'in shariff ta d'auka"bayan ta Ajiye ma Ammi waya ta saka number d'in mommy ta kira....sai wajen k'arfe goma da wasu mintinah ta gama wayar"bayan mommy ta sanar mata gobe insha Allah zasuzo ta turo cikakken ful Address d'in gidan Ammi"yadda dasun iso garin zasu zo nan....koda ta kwanta tunanin shariff ne yamata sallama"wanda zuciyarta ke ganin bala'in kirkinsa da mutuncinsa"ta fahimci yana k'ok'arin kyautata mata fiye da tunanin me tunani"idan Abaya yamata haka yanzun Aita dawo hayyacinta ko?"saima kyautatawar taci gaba"saidai ranta yabata yanada saurin fushi"zatayi k'ok'arin ganin yarage wannan yawan saurin fushin kafin tabar gidan....da wannan tunanin bacci me dad'i yayi Awon gaba da ita..... shariff kuwa sai bayan yayi wanka da shirin bacci zuciyarsa ta bujuro masa da tunanin Amaan"sai jan tsaki yakeyi yana juyi saman bed"ko coffee d'in dayake sha yau be nemaba, sbd mus'ab yabashi haushi daya kamasa zancen fareedah "yarinyar daya san y'ar lesbian ce meye zaiyi da ita ko mata sun k'are a duniya??.......k'arfe 10:38 pm ya sakko k'asan yana sanye da jallabiya fara gogaggiya yanata zabga k'amshi fuskarsa ad'aure tamau"hakan kuma be hanashi yin kyau ba.....wani iri yaji sakamakon hango Ammi da yayi zata shiga d'akinta"Anutse yace "Ammi"juyowa tayi suka had'a ido "ya kauda kai da k'yar yace"dama zansha coffee ne Aturo Amaan ta kamun....dakatar dashi tayi da cewa"y'ata tayi bacci"koma bata yiba bbu inda zataje"dama kana buk'atar coffee d'in kak'iyin mgn tun d'azun??"bece komai ba yana dai tsaye gefen up stars d'in "sanin ba mgn zaiyiba yasaka ta wuce d'aki tana murmushi domin tagama fahimtar shariff yagama mutuwa a soyayyar Amaan"Amma zata k'yalesa taga zai Ajiye miskilancinsa yasanar mata ko kuwa??"dukda Amaan d'in tasan An kawo kud'in gaisuwarta kuma bata son yaron"hakan bazai saka su fidda rai ba"zata cigaba da addu'ar zab'in Alkhairi"koda bataga iyayen Amaan ba ta fahimci yarinya ce ita me tarbiya da sanin yaka mata"kuma tanaso bayan iyayen sunzo zata saka Acan Adamawar Amata bincike sbd Akwai k'aninta Acan"har cikin zuciyarta tana yiwa shariff kwad'ayin ya mallaki Amaan Amatsayin matar Aurensa"dukda tasan nema cikin nema haramunne Amma Addua itace maganin komai"da wannan tunanin itama Ammin ta kwanta bacci"shi kuwa shariff ya k'ule sosai da hanashi ganin Amaan da Ammi tayi"dama kuma babu wani coffee d'in dazai sha , kawai ita yakeson gani"da k'yar yasamu yayi bacci....washe gari yana dawowa daga masjeed ya wuce d'akin Ammi sbd yaga Amaan"saidai koda yashiga suka gaisa bbu ita"gadai teddy d'in ta da wayarta saman bed yana gani"duk Ammi na lura dashi"ya mik'e tsaye ya rasa ta ina zaice tana ina?"sai kawai yafita ransa na bashi tana kitchen" tunda ga Ammi nan zaune tana Azkhar yasan kuma bata barin Ammi tayi Aiki da kanta"tunanin hakan yasaka yanufi kitchen kai tsaye"koda yatashi shiga cikin sand'a ya shigo Amaan na tsaye gaban gas cooker tana fera dankali"tana sanye da doguwar riga fara k'al y'ar kanti irin ta y'an k'asar turkish"tayi Acuci da gashin kanta data saka red d'in veil ta yane"sosai ta masa kyau yabi bayan ta da kallo"ya kawar da kansa yana d'an sakin jikinsa ta yadda zataji motsin mutum"da sauri kuwa ta juyo"had'a ido sukayi"gabansu yafad'i Atare"Amaan tafara kauda kanta tana cigaba da Aikinta...wai yarinyar nan tana nufin tafi k'arfin tamun mgn ne kome? yafad'a Acikin zuciyarsa yana nufar gaban fridge yabud'e ya d'auki goran ruwa"sai wani d'aure fuska had'e da shan k'amshi yakeyi"yasha Alwashin bazai tanka taba"harya kai k'ofa yaji siririyar sanyayyar muryarta tace"hamma ina kwana?"bana so! nace bana so Amaan!! ki rik'e gaisuwarki"sbd kinga kin samu lafiya zaki bar hannuna shine zaki tsiro da haka?to yayi kyau na gode.... yafad'a cikin kakkausar murya yana fita daga cikin kitchen d'in batare daya kalletaba... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! fassarani zaiyi ni salma?ta girgiza kanta idanuwanta na cikowa da k'wallah sbd ta tsani Arayuwarta Atuhumeta da laifin da bata san ta Aikataba"sosai tasha kukanta cikin kitchen d'in tana Aikinta harta gama"Abinka da farar mace duk fuskarta tayi ja"hakama idanuwanta"tana gab da kammalawa Ammi ta shigo cikin kitchen d'in tana fad'in sannu da Aiki Amaan"su mommy d'in sun kai kusan la'asar kafin su iso ko?"k'ilanma har biyar sai sunkai kinsan da nisa...kallonta Ammi tayi sosai dukda ta juya fuska gefe"gabanta yafad'i tace"Amaan lafiya naga kamar kinyi kuka?"babu komai Ammi kawai ina kukan zanyi kewarku ne"kinga idan sunzo yau gobe zamu juya mu tafi shine fa"batare da Ammin ta yardaba tace"karki koma kuka ga waya Amaan"bayan ita kuma nima Ai zanzo ko shariff yaje ya d'akko mun ke ko?"hakane kuma"to karki koma yin kuka "idan kin idar kizo kiyi wanka ki huta"dato ta Amsa Ammi ta fita daga cikin kitchen d'in "kai tsaye sashen shariff ta nufa sbd ranta yabata shine dalilin kukan Amaan"kawai dai ta b'oye mata ne"hakan kuma yatabbatar mata da cewar Amaan nada hankali da sanin yaka mata.... shariff kuwa ya d'auka zata biyosa ta tayita masa shagwab'a da bashi hak'uri sai yaga Akasin hakan"har cikin main parlour ya zauna yana danna wayar k'arya kodan k'ilan ta fito" Amma sai yaga Amaan shiru"daga bisani ya wuce samansa"sai haushin kansa yakeji wai Akan me zai damu da ita wai?"yana wanka yana jan tsaki "harya fito ya shirya zuciyarsa Acunkushe take....yana zaune a parlourn sa ya Aza k'afa d'aya kan d'aya yana waya da mus'ab"Ahaka Ammi ta shigo"saidai yadda yaga fuskarta yasaka yaji fad'uwar gaba"yada dai dake sbd namijin duniya ne shi"sallama yayima mus'ab kafin yasaci kallon Ammin.....sannu ishashshe me walkin sa! wai yaushe zaka dena wannan zafin zuciyar taka ne shariff?"me kuma nayi Ammi?"tsaki taja tace"me kayiwa y'ar mutane take kuka?"k'arata ta kawo?"ko d'aya"Amaan nada hankali koda na tambayeta b'oyemun tayi"saidai tace mun......ta masa bayani"kafin ta d'ora da cewa"hakan yatabbatar mun wani abu kamata"yau iyayenta zasu zo kuma gobe nake tunanin zasu juya da y'arsu "me makon ka sakata farin ciki shine zaka sakata kuka ko?"shiru yayi yak'iyin mgn "ta juya ta fita daga cikin parlourn"gaba d'aya sai yaga be kyautaba"yasan kawai rashin fahimta suka samu Amma ya lura Amaan nada sauk'in kai"jikinsa Asanyaye ya fito daga cikin parlourn yanufo down stairs "hangota yayi tana jera warmers Asaman dining table"kallon cikin parlourn yayi yaga babu kowa"cikin sand'a ya iso gab da ita yasaki ihu daidai kunnanta.....ta saki k'ara Atsorace ta juyo suka had'a ido"saura kiris ta fad'a saman k'irjinsa"kusancinsu yayi yawa har hannunta na shafo nasa"saita turo baki tad'an ja da baya tana neman barin wajen....dama ke matsoraciya ce bansani ba?"yafad'a yanata kallonta sbd shima ya lura da tayi kuka d'azun....kabani hanya na wuce! shine Abinda ta fad'a kanta Ak'asa"idan nak'i fa?"yafad'a cikin taushin muryansa yana koma fake wajen ta yadda bazata iya wucewa ba"Allah koka matsa kona had'aka da Ammi?? Amaan! yakirata cikin wata iriyar murya har saida taji gabanta yafad'i"uhmm! meyasa jiya muna zaune inata mgn kika mun shiru?"kunyafa nakeji hamma shiyasa"Amma kai kana ganin laifina kana fushi dani damun zaton Abinda ba haka nake nufi ba ko?"tayaya sbd na warke zan maka Abinda be kamata ba hamma??sai kuma ta saki kuka"kinga ya Isa zoki zauna muyi mgn "yafad'a yana matsowa yaja mata kujerah murya can k'asa yace"zoki zauna ki dena kukan"batayi mgn ba ta zauna kan kujerah "shima zama yayi gefen tata kujerar ya ciri tissue dake Ajiye gefe ya matso dab da ita har tana jin hucin numfashinsa "bazaki dena hawayen ba?"saida ta kwab'e baki kafin tace"toka hak'ura?"kina kallon wani wajen bani ba shine zan hak'ura"to Ai basai ka kalleniba zan kalleka ka yarda?"ah ah "yafad'a yana saka dogon hannunsa dake rik'e da tissue d'in ya share mata hawayenta"ya yar da tissue d'in yana fad'in yanzun zakiyi break fast d'in?"uhmm uhmm! ta fad'a Ad'arare sbd jin Alamar idanuwansa na yawo a Akanta"gaba d'aya kunyarsa da wani irin kwarjininsa takeji....kusan mintina biyu bbu wanda ke mgn cikinsu"can ta saci kallon sa caraf suka had'a Ido"da sauri ta rintse Idonta yasaki d'an guntun murmushi yana fad'in kunyar gulmace "ni yanzun na hak'ura kema kin hak'ura ko?"girgiza kanta tayi "cikin sanyin murya tace"nidai idan kanaso na hak'ura saika dena wannan rashin maganar dakakeyi ka kuma dena d'aure fuska da saurin fushi ko?"uhhmm Amaan kenan! kinsan Ance hali zanan dutse"haka Allah ya yini saidai kiyi hak'uri kawai"kuma Alhmdllh keda y'an gidan nan Ai Ina mgn daku ko?"Allah komu wani time d'in sai Ayita maka mgn kayi shiru ko?"shikenan d'iyar Amminta"d'an murmushi tayi ta mik'e tsaye yanata kallonta ta zuba masa komai kafin ta zauna tafara had'a masa tea"hamma! uhmm"wai miye Aikin ka?"y'ar jarida kika koma ko?"nidai kasanar mun"to nidai talakane Ina kasuwanci"sannan ni d'an CID ne"nasan Baki manta sadda aka sacekuba keda matar mus'ab ko?"d'an jim tayi Alamar tunani"can tace Eh natuna"kawai dai kafad'a ne nice talaka bakai ba"duk wanda ke rayuwa Anan ya wuce Ace masa haka"ta fad'a tana turo masa cup d'in tea Agabansa"nifa Amaan sai 12 nake break fast "jiyama sbd wasu dalilai nayi 8 am"to Ai yauma sai kayi sbd wasu dalilai d'in ko?"Amma ni wlh sai kayi yanzun"ta fad'a cikin shagwab'a "cikin wata murya yace"to kema kin yarda zakiyi?"uhmm uhmm wanka zanje nayi"ta fad'a tana nok'e kafad'arta "sosai yaji ta burgesa"dama bakiyi wanka ba?"idan nace miki k'azama ki musamun ko?"nafayi wanka da Asuba hamma"okay karawa zakiyi sbd kina period ko? innalillahi! dan Allah kadena mun haka"shareta yayi ya d'auki cup d'in tea d'in yasha rabi sannan yanufi bakinta dashi"ta kurb'a ta kallesa sukayi murmushi Atare"Hakan yafaru kan idon Ammi"har fork d'in daya saka yafara bata chips duk ta gani"saidai tada fahimci basu lura da itaba sai tabar wajen"Aranta tace duk zafin kan namiji idan yazo hannun wacce yake so dole ya Ajiye sa"ita inda badan ta ganiba zata d'auka bazai iya bama mace kulawaba irin haka"dubi Amaan y'ar yarinya da ita Amma yamace kanta....hamma kaifa baka san ci nice kawai kaketa lodamawa ko?"beyi mgn ba shima yafara ci"suna a haka sukaji k'amshin turaren sadeeq abayansu"kallo d'aya ya musu yaji sunyi bala'in burgesa"gaba d'aya sai yaji Aure yakeso...babban yaya da babynsa sannunku"sosai kalmar baby ta tsaya Aran Amaan"tana jin kunyar sadeeq ya samesu Ahaka "fatanta Allah yasa kar Ammi ta fito"shariff kuwa ko Ajikinsa yabasar"bayan sadeeq ya zauna yana zuba Abinda yakeso Abdallah shima yazo ya zauna yanata kallonsu"badan Amaan ta k'oshiba tace masa ita ta k'oshi"hakan yasa ya k'yaleta"daya ga tana k'ok'arin tashi saiya kalleta ya girgiza kansa"Alamar karta tafi"da Ido ta rok'esa Amma saiya share ta"hamma zanje wajen Ammi pls"kansa kawai ya gyad'a mata"tana baro dining area d'in Ammi na fitowa daga cikin bed room d'inta"Ammi yanzun zakiyi karin? Eh Amaan "to bara naje nayi wanka"dato ta Amsa ta wuce d'aki"shariff na break d'in yana jin zuciyarsa wasai"saidai wani bangaren na zuciyarsa yana fargaban Amaan ta tafi garinsu tabarsa"sbd Aganinsa shak'uwa yayi da ita"ni kuwa nace mgn zakayi"be bar gidan ba saida Amaan ta fito da zazzafan wankanta"Ammi na kallonsu ta d'aukar masa jakarsa da farin kayansa irin na police a jikinsa tarakashi bakin get tadawo.....sai wajen k'arfe biyar y'an Adamawa suka iso KD.....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *43&44* .........sai wajen k'arfe biyar y'an Adamawa suka iso KD"tun kafin su ida isowa suka kira Amaan suka fad'i inda suke da nufin Aje Ataho dasu"cikin d'oki ta fito rik'e da mayafinta da nufin ta sami sadeeq a parking lot su wuce tare" sbd Ammi ta kirashi yafito da mota"saidai tana fitowa sukayi clashing da shariff yadawo"d'an murmushi ta masa tana fad'in hamma kadawo?"Ina zuwa?shine Abinda yafad'a yanata kallonta be Amsa tambayar tataba"sunkuyar da kanta k'asa tayi sbd idan yana mata irin wannan kallon daburcewa takeyi....idan bazaki fad'amun ba kije mana"yafad'a yana k'ok'arin rab'ata ya wuce"sufa mommy ne suka iso shine zanbi yaya sadeeq mutaho dasu....tun kafin ta rufe baki yayi saurin katseta da babu inda zakije ki zauna ki jirasu mana"wayyo hamma! kaga basusan shiba, kuma zasu iya zaton koda wata matsala idan ba'a zo dani ba"ta fad'a tana sakin kukan shagwab'a"wani iri yaji Ajikinsa"zaki bini muje?"uhmm"tozo muje"batayi mgn ba ta d'ago kanta "ya matso ya rik'e mayafin nata"da kallo kawai ta bishi"yafa mata yayi saman kafad'arta"kafin yaja karan hancinta yana fad'in saura idan kinga su mommy ki manta da hammanki"yak'are maganar suna jerawa suka nufi k'ofa"kai hamma taya zan manta dakai?"Ai kasan bazan iyaba ko?"nasan ko zumud'in ganin family naki yasaka hakan"yak'are maganar suna isowa parking lot "sadeeq na tsaye gefen motarsa dama Agajiye yake dawowarsa Asibiti kenan Ammi ta kirashi tace suje"shariff ya kallesa yana fad'in kabarshi kaje ka huta bara muje kawai"dato ya Amsa ya wuce"su kuma suka nufi wajen had'ad'd'iyar motarsa "Amaan ta saka shagwab'a wai saiya bud'e mata k'ofar da kansa"Allah ya gyaramun ke da shagwab'a Amaan shariff "yafad'a yana bud'e mata k'ofar"ta saki murmushi ta shiga"shi kuwa sanarwa driver yayi ya zauna shi kad'ai zai fita"bayan ya shigo ya kalleta Ina muka nufa?"sunafa tasha hamma"okay"yafad'a yana tashin motar ya kunnah wa'azi "malamin nayin nasiha game da matan Auren dake k'in yadda da mazajensu babu wani dalili"sosai Amaan taji kunya"shi kuwa uban gayyar driving nasa yakeyi Anutse yana saurare"dama kuma sbd yabata kunya yasaka wa'azin"ni Allah hamma ka maida mana karatun Alkur'ani mana"shiru yamata yak'i mgn "kaji?"uhmm?nace ka maida mana karatun Alkur'ani "shi wannan wa'azin meyasa bakyason jinsa ne?"nidai Allah saika canza....ganin yadda take zuba masa shagwab'a yasaka yacanza bbu shiri yana dojewa kawai"bayan ya canza motar ta d'auki shiru ,kallo d'aya zaka yiwa Amaan kasan cikin farin ciki take"sbd zataga family nata"ba wata fira sukeyi ba"ita hankalinta na wajen waya tana danne danne shi kuma yana driving d'in yana satar kallonta.....suna shigowa cikin tashar ta hango babbar motar daddynta"wayyo hamma gasu can"tafad'a cikin zumud'i tana yarfe hannunta guda "d'aure fuska yayi ya juyo ya kalleta"ta sunkuyyar dakai da sauri"saida yagama shan k'amshinsa kafin yace"kinsan Allah kika kama wasu guje guje ko ihu saina b'ata miki rai"kayi hak'uri hamma" pls gasu can"bece komai ba yayi parking suka fito Atare....hamma yusuf ya kalli Nasir yana fad'in wow! ko waye waccan guy d'in da suke tare?"naga kamar nasan shima"da sauri Nasir yabud'e k'ofar motar suka fito"tun daga nesa yatsare Amaan da shariff da Ido"wanda kallo d'aya zaka yiwa Amaan ka tabbatar tana cikin zaman jin dad'i"sbd yadda tak'ara y'ar k'iba da haske had'e da shek'i "uwa uba kuma irin suturan dake jikinta da motar da suka fito ya Isa yanuna wa mutum ba daga k'aramin hannu ta fito ba"kasancewar su 7 ne suka zo"daddy,mommy,hamma yusuf,yaya Nasir,sai kawu bellow da y'arsa madeenah babbar k'awar Amaan"Ajere suka iso gabansu duk suna tsaye"fuskar shariff bbu yabo babu fallasa"Madeena tayi ihu tazo ta rungume Amaan suna sakin kukan farin ciki"yayinda shariff yaduk'a yana gaida dattijan biyu"wato daddy da kawu bellow"kafin ya gaida mommy dayaga kamannin Amaan Asaman fuskarta"hamman Amaan! cewar hamma yusuf yana murmushi yabashi hannu sukayi musabuha"shariff yace"kasan new name nata?"Eh mana ta bani labari"d'an murmushin gefen baki yasaki yusuf Aransa yace"lallai ba k'aramin mutum bane k'amshinsa ma na dabanne"ya Ayyana Aransa yana kallon Nasir dayaga beyima shariff magana ba yanata kallon Amaan dataje ta rungume mahaifiyarta"wanda shariff na lura dashi"haka nan yaji yaron be masa, sbd yasan yarone wajensa bazai wuce age mate d'in sadeeq nashi ba"hakan yasa ya d'auke kansa ya tsaya gefen su daddy suna mgn"daga bisani duk kowa ya shige mota"sanin halin mutumin nata besan surutu yasaka bata ja madeenah A motar ba tace ta shiga tasu daddy"ita kuma tabi shariff "motar su Amaan ce daga gaba sai tasu daddy Abaya suna binsu"shariff duk yabi ya d'aure fuska Amaan batama luraba sbd farin cikin datake ciki"tun kafin su iso Ammi ta shirya musu liyafa ta musammun Atsakkiyar carpet Aka shirya musu komai"tunda suka doso Anguwar family d'in Amaan suka tabbar shariff ba k'aramin mutum bane"sbd sunsan Anguwar Bata talakawa bace "basu gama mamaki ba saida suka doso gidan sukaga securities bakin get sun bud'e musu get"dakewa kawai sukayi basuyi k'auyanciba"Amma sun tabbatar shariff yana daga cikin masu Arzik'in garin"sbd ganin katafaren gidan nasu Anguwa guda....lolx"bayan duk sun fito"shariff yakira Ammi gasunan zasu shigo"Atare dasu daddy sukayi gaba"yayinda Amaan ke tare da mommy da madeenah Abayansu suka wuce ciki da sallama"Ammi na zaune kan kujerah da hijabi Ajikinta tasha shiga ta Alfarma "ta mik'e tsaye ta tarbesu da sakin fuska had'e da maraba"tun Anan suka fahimci Amaan ta had'u da mutanan Arzik'i"kowa zama yayi suka gaisa"mommy da daddy suka gabatar da kawu bellow Amatsayin yayan mommy"sannan suka dinga zuba musu godiya da Addu'ar gamawa da duniya lafiya"had'e da sakama shariff Albarka"Ammi tace"babu komai kuci Abinci ku huta mlm zaizo yakoma yi muku bayani sbd Ad'auki matakin daya dace "Nasir dai na zaune yana tab'e baki Aransa yana mamakin meyasa salma bazata tanka shiba?"koda da sunan gaisuwa ne"ya lura sai mannema wannan me girman kan takeyi(shariff)"babu wata kunya ya kalleta yace"salma bazaki gaisheniba ko kuwa girman kai kika koya ne?"gaba d'aya duk suka bishi da kallo"dama mommy bataso Akazo dashi ba"tab'e baki Amaan tayi tace"ba mamakin girman kai d'in na koya"wani kuma be iya mgn ba komai yazo masa furtawa yakeyi"tsabar b'acin rai shariff barin parlourn yayi"Amaan na lura dashi"Ammi ta mik'e tsaye tana fad'in Amaan pls suci Abinci sai Akaisu masauki su huta ko?"dato Amaan ta Amsa Ammi tabar parlourn "daddy yaja tsaki yana kallon Nasir yace ka iya bakinka wlh"dama kunya ka biyomu ka bamu ne kome?"k'in mgn yayi fuskarsa bbu walwala.....bayan sunci sun k'oshi mazan suka tafi sallar magrib a masallaci"bisa jagorancin sadeeq"wanda tunda yaga madeenah yarasa natsuwarsa lokaci guda yaji yarinyar ta kwanta masa Arai"sai bayan sallar isha'i suka dawo"sadeeq yakai daddy da kawu bellow sashen bak'i"kafin yaja hamma yusuf sashensa"Nasir kuwa shima d'aki Aka bashi"mommy da madeenah ma haka"Amaan na lik'e dasu sunata fira"sai wajen k'arfe 8:30 mlm da mus'ab suka iso"kafin Akira kowa"sharif na zaune gefen mus'ab Acikin parlourn fuskarsa Ad'aure yak'i kallon inda Amaan take"Nasir da gayya ya zauna gefen Amaan d'in yana mata mgn k'asa k'asa "mus'ab na lura da yanayin da shariff yashiga"yadinga dariya Azuciyarsa "sbd yasan kishine kawai ke damunsa"yanaso yamasa zancen shin son Amaan yakeyi?"saidai halinsa daya sani yasaka yabarsa"idan tayi tsami zaizo masa da maganar...bayan sun gama gaisawa mlm yamusu bayanin komai"daddy ya sauke numfashi yana sanar musu Abinda yafaru Acan da irin kalaman zabba'u da Abinda yafaru da ita"....mlm ya numfasa kafin yace"to hak'ik'anin gaskiya itace silar komai"fatanmu Allah ya shiryi masu irin hali nata"yasaka Abinda yafaru da ita yazama iznah ga y'an baya"babu tantama sihirin yakoma kanta"sauk'in abun An farga An rik'eta bata tafi ba"saidai idan Akayi mata taimako zai k'arye ko Anemi bokan da yayi Aikin ya karya"idan har zamu gane kuma mu yadda da hukuncin Allah Tofa zuwa wajen mlm ko boka bazai Amfanemu dako maiba sai rasa Imani"domin duk Abinda Allah yatsara bbu mahaluk'in daya Isa ya canza hakan"wannan gaskiya ne mlm muna godiya da jajircewa da taimakonka"Allah yabaku ladar baki d'aya"cewar kwu bello duk suka Amsa da Ameen "bayan sunyi sallama shariff yabisu suka fita"koda suka tafi ta k'ofar baya yabi yanufi sashensa"tun Amaan na saka idon ganin yadawo harta dena"gaba d'aya sai taji babu dad'i"tarasa wane irin murd'add'en mutum ne hammanta?"tayi iya tunanin ta hango laifin data masa Amma bata gani ba"tanaso ta kirashi Amma tunanin be tab'a kiran taba daga jiya zuwa yau yasaka ta fasa"madeenah na lura da ita kamar tanada damuwa tabarta dai sai zuwa safe"dan Amaan cewa tayi wajen Amminta zata kwana.....washe gari tunda safe Amaan da madeenah dasu jummai suka had'a break fast"Ammi na tare da mommy sunata firansu irinta manya"mommy Anan tasan mahaifinsu shariff yarasu...suna zaune d'in shariff ya shigo ya gaidasu"yana lura mahaifiyar Amaan najin nauyinsa"kasancewar dama ya gaidasu daddy a masjeed bayan sun fito saiya wuce sashensa kawai......bayan sun idar da komai suka wuce suka shirya"ba k'aramin kyau Amaan tayiba saidai ganin duk safiyar bata saka shariff a idon taba taji damuwa"kowa sashen dayake Aka kaimasa Abin kari"su mommy ne kawai suka karya Amain parlour "Amaan dai takasa zama ta karya Ammi na lura da ita"kan idonta taga ta shirya komai na break fast saman wani babban tray ta d'auka ta nufi upstarts"Ahankali ta turo k'ofar ta shigo da sallama"shariff na zaune kan 2 seeter"yasha zazzafan wanka"yana jin sallamarta zuciyarsa ta tsananta bugawa"ita kuwa Ahankali ta Ajiye tray d'in saman center table ta zauna gefensa" k'amshin turaren ta me sanyi yadaki hancinsa ya lumshe kyawawan idanuwansa"sassauta murya tayi tana fad'in wai hamma meyasa kaketa fushi kak'i walwala tun jiya??"kasan ko Abaya da bana A hayyacina Ina damuwa idan kana fushi dani balle yanzun"kafad'amun laifin mena maka zan dena wlh! ta fad'a cikin shagwab'a kamar zata fad'o masa Ajikinsa "ya kawar da kansa fuska bbu walwala da k'yar yace" wanene wannan yaron me red d'in t shirt? shine Abinda yafad'a yana maida idanuwansa ya kulle"k'irjinsa na wani irin bugawa"yayinda kasala da mutuwar jiki suka dirar masa lokaci guda sakamakon shagwab'ar da Amaan keta masa....idan bazaki iya fad'in waye shiba tashi ki koma inda kika fito?"yafad'a still idonsa Arufe sbd yaga tak'i yin mgn"Amaan kuwa Aranta tace"na fika miskilanci hamma"baka sanniba sadda nake Agida shiyasa....bakiji mena ceba ne? yafad'a yana bud'e idanuwansa da har sun fara canza kala"tabbas taso taje tabarsa saidai irin hallacin data tuna yamata Arayuwa yasaka bazata iyaba"dama Ina wasa ne dake?? yak'are maganar yana zaro mata manyan idanuwansa "ta b'ata fuska tana fad'in Ada wannan fad'an da tsawar taka ke tasiri kaina hamma"yanzun bana jin irin wannan tsoron naka"saidai Ina tsoron fushinka da bacin ranka"wanda kake tambaya yaya nasir ne"kuma ni yanzun na tsanesa ko?"dama duk dan sbd shine yasaka kaketa fushi ko Abinci baka ciba nima na kasa ci sbd kanata fushi....ta k'are maganar tana shure shuren k'afafuwa"yabita da kallo kamar tv"ganin zata mik'e tsaye tabar masa parlourn yasaka yayi saurin rik'e gefen rigarta yana fad'in kinsan dai natsani irin haka ko Amaan?"niba sunana Amaan ba"d'an murmushi yasaki yanata kallonta yace"sunanki kenan kuma ko Acan Adamawa da haka zasu dinga kiranki yarinya"tasaki kukan shagwab'a tana zama gefensa"fad'amun ya sunanki?"yafad'a yana matso da kansa gab da fuskarta har tana jin hucin numfashinsa" yanayin yadda yayi mgn saida taji gaba d'aya jikinta ya mutu murus....oya fad'amun sunanki"tana dariya ta rufe idonta tace"sunana *Amaan shariff* tafad'a tana b'oye fuskarta Atsakkiyar cinyoyinta tana dariya"shima murmushi ne shimfid'e saman kyakykyawar fuskarsa yana jin farin ciki da nishadi "nauyin da zuciyarsa ta masa yana jin ta rage"meye haka?"oya d'ago fuskarki ki fad'amun Ainahin sunana"batayi musuba ta d'ago suka had'a Ido"hararar wasa ta masa tana kauda kai"shi kuma yayi k'asa da murya yana fad'in me kuma nayi kike hararata Amaan?"k'in mgn tayi tana kallon warmers d'in Abinciccikan dake saman center table ta matso da center table d'in gabanta tafara zuba masa Abincin"shi kuma yana satar kallon ta"Aransa yana k'ara girmama ikon ubangiji"daya Azama Amaan wannan lalura yakuma yaye mata....Hamma bissimillah"ni bara naje nakomyin wanka" nasan yanzun kacemun k'azama"na k'oshi! Atake Amaan ta had'e rai tana fad'in shikenan nagode"sbd kema baki ciba"ki zauna muci mana"Amma hamma kar Ammi taga na jima ko?kodai kina gudun kici Abinci dani ko?"ah ah wlh ba haka bane"bece komai ba ya d'auki plate d'in doya da k'wai da farfesun kayan ciki ya sakko k'asa yasaka musu spoon"itama sakkowa k'asan tayi ta zaunah"saidai ya fahimci ta kasa sakewa"yana kallonta yace"dama ni ba k'onkine ko? dazaki k'i sakin jikinki dani?"idanfa kinyi hak'uri Amaan tafiya zakiyi gobe kibarmu da kewarki ko?"ai zamu dinga waya da Ammi da Abdallah da yaya sadeeq"nifa bandani?"ya tambaya yana langab'e mata kansa kamar wani k'aramin yaro yana kallonta"murmushi yasub'uce mata tace"hamma nah ! kai Ai any time muna tare ta waya saidai idan ko Aiki kakeyi ko?"hakane "na d'auka Ai zaki manta danine?"nina Isa nayi hakan"ta fad'a suna fara yin break fast d'in "sai janta da firar dabaiyi zaton ya iyaba yakeyi har suka cinye Abincin tas"ta zuba masa ruwa"yasha yabata sauran ta shanye"Ahankali tace"bara naje"ni baza'a ce nayi wankan ba?"to hamma naga duka befi Awa guda naganka ka canza kayaba"nasan kuma wanka kayi ko?"hakane"to yanzun zanje nayi wankan"bafa yau zaku wuceba sai gobe mun gama mgn da daddy"to shikenan hamma"ta fad'a tana kwashe kayan da suka yi break fast d'in"na taso na rakaki?"uhmm! beyi mgn ba yamik'e tsaye suka jera suna mgn suna murmushi suka sakko k'asan"gaba d'aya mutanan dake cikin parlourn suka bisu da kallo"nasir yatab'e baki yana jin dasun koma gida zaiyi mgn abashi kud'in gaisuwarsa yafasa Auren"wayasan ma data bishi upstairs d'in me suka Aikata?"k'ilanma da bata hayyacinta yabata mata rayuwa"sbd bbu lafiyayyan namijin dazaiyi Arba da ita tana cikin wannan yanayin yabarta"sam bazai Auri sauran wani ba dama sbd kyawunta yake sonta....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *45&46* .........tab'ashin da hamma yusuf yayi yana fad'in yaya dai? yasaka shi dawowa tunaninsa"shi kansa daddy dake zaune kallon su kawai yakeyi... shariff kaga dai daddyn Amaan yace"gaskiya wucewa zasuyi yau da k'arfe 12:pm zasu d'auki hanya zuwa magrib sun sauka"naso subari sai goben Amma sun k'iya"cewar Ammi"narai narai da Ido Amaan tayi tana shagwab'e fuska tace"dan Allah daddy Abari se goben mana"ah ah salma gara dai mu wuce gida"karka damu shariff kamana uzuri"babu Abinda zamuce maka sai Allah yasaka maka da Alkhairi "cewar daddy yana murmushi"shidai shariff yayi shiru yakasa mgn"gefen zuciyarsa na tambayarsa daga yau kaida Amaan saidai Ayi ziyartar juna??kije ki had'a kayanki salma kinga har 10 am ta kusa"cewar mommy tana kallonta"Adaidai nan kuma madeenah da sadeeq suka shigo cikin parlourn"wanda kowa yayi mamakin ganinsu A tare"illah shariff ne kawai beyi mamaki ba sbd yasan halin sadeeq idan yana muradin abu baya b'oyewa"daddy zanje nadawo kafin ku gama shirin tafiyar"cewar shariff yana nufar k'ofa yafita be jira Amsar suba"saidai yana fita Amaan taji kamar ta bishi"gabanta na wani irin fad'uwa ta juya ta nufi d'akin baccin Ammi"tana shiga tasami wayarta na ringing"da mamaki ta nufi wayar sbd tasan babu wanda zai kirata sai family nata tunda ba kowa yasan ta canza new sim card ba.....dam ! k'irjinta yabuga sakamakon ganin sunan *hamma nah* datayi saman screen d'in wayar"bata b'ata lokaciba ta d'auka da sallama"Amaan kina jina?"yafad'a cikin b'oye damuwarsa"kukan shagwab'a tasaka masa...kinga ya Isa haka yi shiru ki fad'amun menene?"basu daddy bane sukace yau zamu tafi"yanzun kina Ina?"Ina d'akin Ammi mana"okay jeki bud'e window yanzun zan iso muyi mgn "to hamma"ta fad'a tana yanke wayar"ta nufi wajen window ta janye labulayen dake a jiki "d'an lek'owa tayi ta hangosa yana nufo wajen...komai na hamma shariff me Ajine da nutsuwa"dubi ko tafiyarsa Abin kalloce "matsalarsa guda MISKILANCI NE kawai "saidai banga damuwar zai rabu dani a fuskarsaba??duk take maganar itada zuciyarta"Adaidai lokacin da shariff ya iso gaban window d'in yazuro kansa yana tsurama mata kyawawan idanuwansa masu haske... b'ata fuska tayi ta juya masa baya"kallonta kawai yakeyi can yatab'e baki yana fad'in me hakan ke nufi Amaan?kona koma ne?nidai bance ba"to menene kuma kika juyamun baya,kinsan kuma na tsani hakan ko??tanata turo baki da shagwab'e fuska ta juyo saidai tak'i yadda ta had'a Ido dashi"wankan zakije kiyi?"uhmm"fad'amun mekikeso naje na siyo miki yanzun kafin ki gama shiryawa??girgiza kanta tayi Alamar babu"kinsan Allah mgn zakimun kamar yadda na bud'e baki na miki"jiyafa har k'orafin na dinga mgn kikamun....shikenan hamma ! ni bana buk'atar komai,hidimar da kakemun babu dare bbu rana wlh tamun basai ka kamun komai ba"idan nace Ina buk'atar wani abu nayi k'arya"to mema zan buk'ata?"shikenan ni bakya buk'atata ko?"yafad'a cikin wata iriyar muryar dabata sanshi da itaba"tsintar kanta tayi dajin dad'in maganar saidai ta kasa kallonsa"kinji?"nifa hamma koda yaushe Ina buk'atarka kusa dani"Amma dole na hak'ura tunda tafiya zamuyi"kaine dai nake ganin baka damuba da tafiyata"kike gani ai kika ce ko?"shiru tayi"meyasa bakyason kallo nah?"kallon nasa tayi"saidai da sauri ta kawar dakai sbd bata iya jure had'a Ido dashi"hamma! Uhmm Amaan d'ina...sosai taji sanyi Azuciyarta"bara naje nayi wankan ko?"to nima bara naje nadawo"to Allah ya tsare"ya Amsa da Ameen yanata kallonta ya wuce"ta matso ta lek'osa....sai Akayi sa'a yajuyo sai suka had'a Ido hannunta guda ta d'aga masa "sai yasakar mata wani tsadaddan murmushi yayi gaba Abinsa"Aguje Amaan ta fad'a saman bed tana dariya ita kad'ai"madeenah ta shigo cikin d'akin tana fad'in lafiya kike dariya ke d'aya sis?"nida hamma nane"ke ki fad'amun gaskiya wai soyayya kukeyi dashine?"naga kundace sosai da juna wlh ,ga wata iriyar kulawa kina bashi....uhmm! inama zancen naki yazama gaskiya deenah?"tafad'a tana tashi zaune ta kalleta tace"some times idan muna bama juna kulawa bama masoyaba har matsayin ma'aurata za'a iya kallon mu"bana son yaya Nasir musammun dayazo gida shida mahaifiyar sa da mgn marar dad'i game dani"kuma mommy ta gayamun daddy yace"babushi bbu ni"sedai deenah raina na bani Ina yaudarar kaina game da hamma"kamar yaya?"hamma nah ba k'aramin mutum bane"ga kud'i,ga nasaba ,ga d'aukaka,ga girma,ga kyau da aji "inani Ina shi? uhmm salma kenan"to bari kiji babu ruwan SO da wannan"Abinda nakeso kawai dake shine duk wuya duk rintsi karki nuna kina sonsa saidai idan shine ya furta miki"dan tunda na gansa na lura mugun MISKILI NE! kuma yanada izzah had'e da shan k'amshi "kinga nidai Alkhairi yakawoni KD tunda gashi mun jone da wannan yaya sadeeq d'in"wai da gaske kikeyi?"Eh mana"Amaan na k'ok'arin mgn wayarta tayi ringing "taduba k'irjinta na bugawa taga shariff ne"murya Asanyaye tayi masa sallama bayan tayi picking"kinada BVN number?"shine Abinda yafad'a Anutse "Eh hamma ina dashi"okay karantomun"bbu musu ta karanto masa "bayan yagama ji ya yanke wayar"ita kuma ta kalli madeenah tana nuna mata ward rope d'in kayanta da troley d'in da shariff yasiya mata tace"maza had'amun komai kika gani a wannan sashen duk nawane"dato madeenah ta Amsa , yayinda Amaan ta wuce bath room....cikin mintinah 45 Amaan tagama shirya kanta da komai nata"lokacin karfe 11:12 am"gabanta sai fad'uwa yakeyi"suna zaune itada madeenah Abdallah yashigo da wasu ledoji ya mik'a mata yana fad'in gashi inji Ammi"yaya kuma yana parlourn sa yace"kizo yanzun"dato ta Amsa tana karb'an ledojin"bayan Abdallah yafita ta duba"kayan shafane da kwalliya had'e da turaruka"sunata yaba kayan itada madeenah wacce Aranta take mamakin yadda kowa son Amaan yakeyi Agidan"mayafin bak'ar doguwar rigar dake jikinta ta yafa ta d'auki wayarta ta fita"babu kowa a parlourn sai Abdallah"Ina Ammi?"tana can tare da mommynki"okay ta fad'a tana wucewa saman gabanta na wani irin fad'uwa"jiki Asanyaye ta murd'a handle d'in k'ofar ta shigo"yana tsaye gaban window "da Alama safa da marwa yakeyi cikin parlourn"yana jin sallamarta yasaki Ajiyar zuciya Ab'oye yana basarwa kamar yana duba wani abu ne Ajikin window d'in "hamma kadawo?"uhmm kin gama had'a kayan naki?"uhmm "ta fad'a da k'yar hawaye na cika idonta"gaba d'aya shima wani iri yakeji"zomu zauna"shine Abinda yafad'a iya lab'b'ansa yana zama gefen kujera "Amaan tazo ta zauna bata ce komai ba"fad'amun wane buri kike dashi Arayuwarki?ni bani:dashi"bazai yuyuba Amaan" kowane d'an Adam yanada bururruka wasu suna cikawa,wasu su mutu kafin su samu cikar burin"k'in mgn tayi"wane mataki karatunki yake?"kafa sani hamma saida na fad'a Abaya"shikenan"Akwai driver dazai jaku keda yarinyar nan da securities su rakaku sbd tsaran lafiyarku da kuma suga gidan ku sbd idan zanzo na ganki"naso ace nine zanyi rakkiyar so inada Ayyuka A office"yanzun zamuje ki bani kayanki nakai miki mota ko?"sannan nima inaso ki bani wani abu dazan dinga tunawa dake kullum ko?"shiru tayi tana mamakin yau yayi surutun dabata tab'a zaton zaiyiba"saita d'an kallesa ya harareta"itama ramawa tayi...waye kike harara?"kai mana"yad'an matso dab da ita murya can k'asa yace"fad'amun meye zaki bani?"kaine dai zaka fad'amun hamma"banida Abinda zance maka sai Allah yasaka maka da Alkhairiinsa Ina godiya sosai hamma nah....sai kuma ta fashe masa kuka....kinga Amaan ya Isa haka Ai zanzo bayan ko sati biyu ne naganki"k'ilanma da Ammi zanzo ko?pls Amaan ki dena wannan kukan in kuma kinaso ki b'atamun rai shikenan"yafad'a yana d'aukar tissue dake saman center table yakoma matsowa kusa da ita har tana iya jin hucin numfashinsa yafara goge mata hawayenta ta lumshe Ido"oya bud'e idon kimun murmushi"babu musu ta bud'e idon....tsab suka sark'e da nashi"da sauri tasaka tafikan hannayenta ta b'oye fuskarta tana dariya"shima dariyar yayi suka mik'e tsaye yana duba Time 11:35 am"muje kuyi sallama da Ammi ko?to hamma kamana pics mana"Abinda zance kenan na d'auka ko bakyaso"batace komai ba tana dai tsaye"kina jina?"uhmm"bance ki canza wani sim card ba, sannan ban yarda kisaka number d'in wani k'ato ba Awayarki"sannan yaron can ban Amince bayan gaisuwa ba kimasa wata mgn"tunda last year kike a karatunki zan yiwa daddy mgn ki cigaba da karatu"kanta Ak'asa tana dai Amsawa dato kawai"yazaro wayarsa iphone 14 irinta hannunta ya matso bayanta yana d'an murmushi yafara d'aukar su vedio tana dariya had'e da masa gwalo"daga bisani yamusu pics kala biyu sannan yace"su wuce k'asan"sai yima parlourn kallon ban kwana Amaan keyi"kafin ta zaro xoban Azurfa guda d'aya tace"hamma gashi"yana murmushi ya Amsa yasaka A k'aramin d'an yatsarsa"sai Akayi sa'a yamasa cif cif"kinga yayi mun cif cif thank you! baza muje gidan baba ladi ba?"babu lokaci Amma wata ran idan kin zoma Ammi hutu sai kije ko?"nok'e kafad'arta tayi tana sakin kukan shagwab'a "ya girgiza kansa yana fad'in muje Amma t k'ofar baya zamu fita"batayi mgn ba suka fito ta k'ofar bayan Ajere suka nufi cikin babban parlourn gidan"gaba d'aya duk suna cikin parlourn da Alama su ake jira"madeenah na rik'e da troley d'in Amaan "gaba d'aya idanuwanta cikowa da k'wallah sukayi da sauri taje ta rungume Ammi tana kuka....dubeta da wani shirme dan Allah"sai kace wacce bazaki koma ganin taba?"cewar mommy duk suna tashi tsaye"shidai shariff na tsaye yayi k'asa da kansa yana jin shashshekar kukan Amaan da yadda Ammi ke rarrashinta tana mata mgn k'asa k'asa bama'ajin me take cewa" shariff muje ka taka mana ko"Hjy mu zamu wuce gida"muna matuk'ar godiya da halaccinku"ubangiji yabiyaku da mafificin Alkhairiinsa"cewar daddy daya mik'e tsaye yana gyara malun malun d'insa"Ammi na murmushi tace"babu komai Alh"Allah yatsare hanya ya saukeku lafiya"Hjy sai munyi waya ko?"ta fad'a tana kallon mommy"Eh insha Allah Ammi"ke kuma saiki cikata mu tafi"Amaan ta cika Ammi tana b'ata fuska ta kalli gefen da shariff yake taga wayam"sai sannan ta lura suna mgn shida daddy yana d'an murmushi"Nasir na binsu da mugun kallo "wata uwar harara ta ban kowa Nasir tana tab'e baki"wanda sarai yana lura da ita"sadeeq kuwa na gefen madeenah suna mgn Ammi data rakosu tana kallon su ta girgiza kanta kawai"har bakin get Ammi ta rakaso"sharif ya bud'e boot yasaka troley d'in Amaan gefen kayan shopping d'in daya mata"yak'i bata ne da hannunsa sbd karta masa godiya kotace bazata Amsaba"sarai tana lura da ledojin daya bud'e boot d'in"bayan ya rufe driver yazo yashiga"madeenah ma ta shiga" sannan Amaan ta kallesa ta shiga"sosai nasir yayi mamakin wai mota daban za'a kai Amaan harda wasu security"daidai gefen inda take zaune shariff ya tsaya ya kalleta Ido cikin Ido"hamma! uhmm Allah yatsare ki kula da kanki"karki koma yin kuka kina jina?"yafad'a cikin cool voice yana jan karan hancinta "tasaki murmushi yarufe k'ofar shima yana sakin d'an tak'aitaccen murmushi"madeenah dai na gefe tana kallon su k'amshin turarensa na kaima hancinta ziyara"Ahaka driver yaja motar yana bin bayan motar daddy"shariff ya sauke Ajiyar zuciya yana bin motar da kallo har suka b'acewa ganinsa.....basufi mintina 20 da fara tafiya ba"text message na first bank yashigo cikin wayarta"da mamaki ta duba saiga sabon acc number ta gani"Atake ranta yabata shariff ne yasaka Aka bud'e mata sabon Acc"bata gama wannan tunanin ba Alert d'in 2million ya shigo cikin wayarta"shiru kawai tayi tana kallon wayar.....daga nan bacci ya kwasheta sai wajen la'asar suka tsaya wani restorant sukaci Abinci sukayi sallar Azahar data la'asar"Amma banda Amaan dake fashin sallah....sai Anata kiraye kirayen sallar magrib suka iso garin Adamawa"basu iso gidaba saida isha'i "driver d'in shariff da body quards nasa suka musu sallama sbd zasu tafi masauki daga nan washe gari da Asuba su koma gida"daddy yaso su sauka Anan Amma sukace bbu damuwa sunada masauki.....sune da kansu suka bud'e get d'in gidan sbd babu kowa cikin gidan"zabba'u da family nata suna can Asibiti An bata gado"ciwo yayi k'amari dole Aka kwantar da ita"Nasir be shiga cikin gidan ba daga waje ya musu sallama yayi tafiyarsa"Amaan da madeenah suka kwashe kayan Amaan suka wuce cikin gidan"bayan sun shigar da komi itama madeenah bata zaunah ba Abbansu tabi suka wuce gida"daddy kuwa part nasa yanufa....mommy tabi kayan dake Ajiye tsakkiyar parlourn da kallo tace" wa'annan ledojin fa na meye salma?wlh mommy hamma shariff ne yamun shopping"dayake hankali ya miki yawa shine kika Amsa ko?"kina ganin irin hidimar da mutanan sukeyi damu ko?"ah ah wlh Ammi nima sai yanzun driver d'insa yabani yace injishi"yanzun haka yabud'e mun sabon acc yasaka mun million 2 ciki"million biyufa kikace? Amaan na kok'arin mgn wayarta tayi ringing"da sauri ta duba k'irjinta na bugawa"saita mik'e tsaye ta wuce bed room sbd ganin sharif ne ke kiranta"itadai mommy da kallo tabita tana mamakin wasu Abubuwan "saita d'auki baby Nokia d'inta ta lalubo number d'in Ammi tayi dealing sbd ta sanar mata sun sauka lfy.....cikin sanyin murya Amaan ta masa sallama"ya gyara zamansa yana shafa kansa yace"yanaji muryarki wani iri ko iskan mota kika shak'a ne?"uhmm uhmm"Ina wuni?"lafiya qlau da fatan kun sauka lafiya?"Alhmdllh "d'an shiru na second 5 yaratsa"can yace"menene kikayi shiru bayan nasan idan kina tare dani kinamun surutu?"yanzun dan Allah hamma Abinda kayi ka kyauta?"so kakeyi ka k'arar da dukiyarka akaina ko?"dama wannan shine k'orafin?"Eh mana"mommy sai fad'a takemun....kinga ya Isa haka "yanzun kinyi wanka?"ah ah"sai yaushe?"yanzun zanyi nad'an kwanta"okay kina Ina yanzun?"Ina d'akin mommy a bed room "idan kin gama shirin kwanciya ki kirani"dato ta Amsa shi kuma ya yanke wayar "tashi tsaye Amaan tayi ta bud'e ward rope ta haska kayanta da flash light d'in wayarta tana kallo ta sauke Ajiyar zuciya ta zaro farin towel ta d'aura ta shiga wanka"duk da sanyi Akeyi hakan be hanata yiba sbd Akwai heater a toilet d'in "tana wankan tana tunanin Shariff harta idar ta fito"shiryawa tayi cikin riga da wondo na bacci"kafin ta fito parlourn sbd jin muryar yayun nata"sadeeq, yusuf,khalifa"sallama ta musu ta zauna suka gaisa suna murnan ganinta"yayi da sadeeq keta tsokanarta "mommy dake zaune ta kalleta tace"kije ki kwashe indomie na nan dana sauke na d'iba"dato ta Amsa ta fita daga cikin parlourn "bata jimaba ta dawo ta zauna tana cin Abincin tana tuna gidan Ammi"Ahaka daddy ya shigo da jallabiya Ajikinsa da farin glass ya zauna"duk mazan suka masa sannu"yayinda mommy be isheta kalloba sbd har yanzun fushi takeyi dashi"gyaran murya yayi yace"yanzun na gama waya da shamsiya"tace mun Aiki za'a yiwa zabba'u a k'wak'walwa sbd buguwar datayi Akai ya shafi cikin k'wak'walwarta"Ana buk'ata kud'i nera dubu d'ari shidda da hamsin"ta kumayi mun complaine d'in zabba'u ta koma kamar k'aramar yarinya"sannan likita yace"idan ba'ayi gaggawar yin Aikin ba zata iya samun tab'in hankali....yusuf yace "subahanallahi !kai meye kace musu daddy??.....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *47&48* .......daddy ya girgiza kansa cikin wani yanayi yace"bana zaton zan iya biya mata gaskiya sbd Abinda ta Aikata mun"yanxun haka takadar sakinta biyu na nan Ajiye idan tadawo gidan na bata"wannan shine hukuncin laifin data Aikata mun"sauran hukunci kuma itada Allah sbd har Abada dani da mahaifiyarku da salma bazamu tab'a yafe mata ba..... Akan me zaka saki matarka sbd mu?"to wlh kasani babu ruwana da Abinda zaije yadawo awajen danginka, sannan bazan iya rik'e mata y'ay'a ba"musammun nida ta cutarmun da tawa y'ar "cewar mommy cikin b'acin rai tana mik'ewa tsaye ta wuce ciki"hamma yusuf ya sauke Ajiyar zuciya yana fad'in hukuncin daka yanke shine daidai da ita daddy"yara kuma zaka iya basu wannan gidan naka da babu kowa ciki ta koma ita dasu su zaunah "kana cigaba da ciyar dasu,dukda nasan bazata so hakan ba daga ita har su d'in, sbd gidan ko rabin kyawun nan gidan beyi ba"sannan daddy kayi hak'uri kabiya mata kud'in nan tunda Anan tasami lalurar nan kodan sbd yaranta"sannan munaso tadawo hayyacinta taga Abinda ta Aikata baya yasaka salma taci ko gaba taci?? d'an shiru daddy yayi Alamar tunani"yayinda Amaan ta gyad'a kanta tana Ajiye plate d'in hannunta cikin gamsuwa da kalaman yayan nata"Ahankali tace"daddy babu damuwa zan bada dubu d'ari biyar saika cika sauran Amata Aikin kome tamun itada Allah "Ajiyar zuciya daddy ya sauke yana kallonsu one by one kafin yace"hak'ik'a Ina Alfahari da zuri'ar da bilkisu ta haifamun"kun sami ingantacciyar tarbiya shiyasa kuke tunani me kyau"dama Ina tunanin fidda har dubu d'ari shidda da hamsin"sbd million 3 ce nake Ajiye da ita sbd ku dake y'an mata idan natashi Auren ku"Amma ke salma Ina kika sami dubu d'ari biyar?karka damu daddy hamma shariff ne yabud'e mun Account yasakamun kud'i "nima sai yanzun nagani sbd badani yaje wajen bud'e Acc d'in ba"yayi hakane sbd yasan idan yabani hannu da hannu bazan Amsaba"to shikenan hakan ma yayi baya gajiya da hidima"daga yanzun karki koma Amsar komai nasa"yanzun inaso ku tayani bawa mahaifiyarku hak'uri game da Abubuwan da suka faru Abaya"karka damu daddy zamuyi iya bakin kok'arin mu"to shikenan Allah yayi muku Albarka",daga haka ya mik'e tsaye yafita"Amaan kuwa bama yaya sadeeq labarin shariff ta dingayi"shidai yusuf na saurare sbd yasan shi sune basu sanshiba"sai wajen k'arfe 10 Amaan taje ta kwanta bacci batare data kira shariff ba sbd gajiya tasaka ta manta da wani ta kirashi sai tayi kwanciyarta Abinta......Afannin shariff kuwa tun bayan tafiyar Amaan ya wuce office suna wani bincike shida mus'ab"duk yadda yabasar dason ya b'oye yanada damuwa saida mus'ab ya lura"ya kuma fahimci Akan Amaan ne damuwar tasa tunda yasan yau zata koma garinsu"yaso yamasa zancen ta saidai yadda yaga yak'i walwala yanata d'aure d'auren fuska yasaka yabasar dashi kawai"sai yamma yadawo gd zuciyarsa na sanar masa kamar daya koma gidan zai ganta"saidai koda yashigo Ammi ce kawai da masu Aiki yasamu a gidan"da dare ma da Ammi ta kamasa coffee jinsa yayi wani iri daya kurb'a"sai yaji wanda Amaan ke had'a masa yafi dad'i"coffee d'in dabai koma shaba kenan yakoma parlourn sa yakirata yaji muryar ta" sbd driver yasanar masa sun sauka"to bayan sun gama waya yayita jiran yaga kiranta Amma shiru"shi kuma zafin kansa ya hanashi ya kirata"saiya basar yayi kwanciyarsa "saidai gaba d'aya tunaninta da kewarta sun hana zuciyarsa sukuni"da farko mamakin kansa yakeyi daga k'arshe yabar abun Amatsayin shak'uwa kawai"da k'yar yayi bacci..... washe gari da Asuba daya dawo daga masjeed ya shiga ya gaida Ammi sai yaji kamar zai ganta"harma kunnuwansa najiyo masa sautin irin yadda take shagwab'a"yabi saman bed d'in Ammi da kallo bbu ko k'iftawa"tayi d'an murmushi sbd tana Ankare dashi duk sbd Amaan yaketa kalle kalle...kunyi waya da Amaan ne?"muryarta ta katse masa tunani"Eh tun jiya dai"yaufa?"ah ah"ka tasheta sallah mana"ko Ajikinsa yace"tana fashin sallah ne Ai"kasa cewa komai Ammi tayi tana mamakin taya yasan Amaan batada tsarki??....yana fita ya zaro wayarsa sbd zuciyarsa ta kasa jurewa"dealing d'in number Amaan yayi"bugu ukku Amaan ta d'auka cikin muryar bacci tana hamma"saida shariff ya rintse idonsa yana hawa stars d'in murya can k'asa yace"bakima tashi ba ko?"da sauri ta bud'e Ido sbd jin muryarsa dama bata duba ko waye ba ta d'auka ne dai kawai"hamma Ina kwana?"lafiya qlau"kinyi sallah ne?"da sauri tace Eh"jinin har ya d'auke?zaro Ido tayi tana sakin kukan shagwab'a"yayi murmushi yana fad'in sai bayan 4 days zaki fara sallah yarinya"shine zakimun k'arya ko?"kuma Allah kika kashemun waya zan miki hukunci....kasa mgn tayi sbd dama niyar kashe wayar takeyi yadakatar da ita" yanzun kin koma mak'aryaciya ko?"ni wlh ah ah"tafad'a cikin shagwab'a"ya zauna kan kujerah yace"fad'amun kinyi kewata?"uhmm uhmm! Hmm Amaan kenan"kindai koma mak'aryaciya d'in da gaske ko?"to wai ni k'aryar mena maka hamma?kince bakiyi kewa taba bayan naji Ajikina kina kewata"uhmm hakane gaskiya"meyasa bakayi fushi ba daban kiraka ba?"na miki uzurin ko kinyi bacci sbd gajiyar hanya"kuma sannan kin hanani saurin fushi"daga shi sai me?"sai Abinda nakeyi yanzun wato surutu"tayi dariya kafin tace"wlh har mamakinka nakeyi hamma"kaga gashi na koya maka surutu ko?"Eh mana "Ina yaya mus'ab?yana gidansa"kai kuma kana gidan Ammi ko?to Ina kikeso naje bayan nan?wai hamma shekaranka nawa?"ta canza topic d'in"40yrs"tad'an zaro Ido Alamar mamaki"sai kuma tace"nidai 20 yrs gareni"kaga da 20 yrs ka girmeni"uhmm Amaan baki gajiya da shirme ko?niwai shirmen menayi to?"ta fad'a Ashagwab'e"yayi shiru"hamma! Uhmm" yanzun kaje ka koma bacci ko?"sbd kin gaji da mgn dani?ah ah wlh"bath room zan shiga nayi wanka sai naje nataya mommy Aiki"to shikenan kin kyauta"yaya Ammi nah take?"lafiya qlau itama tayi kewarki"Anjima zan kirata Ai"okay yafad'a yana yanke wayar......cikin kewar shariff data Ammi Amaan ta yini Agidan su"wani lokacin tayi tagumi tana tunani har sai mommy tace"lafiya?"sai tace mata babu komai"Adaren ranar ta turama daddy 500k yacika kud'in daza'ayiwa Anty zabba'u Aiki"da dare bayan sallar isha'i Amaan na zaune a parlourn su tana kallon Arewa24 tana tsammanin kiran shariff"sai mommy na zaune kan carpet itada daddy yana cin Abinci "Ahaka hjy hauwa mahaifiyar Nasir tashigo da sallama fuskarta da Alamar rashin mutunci"saida Amaan taji gabanta yafad'i data ganta"ta kalleta tace Ina wuni?"lafiya qlau ta Amsa tana tsareta da Ido"mommy kuwa tunda ta Amsa sallamarta ta hade rai bata tankata ba"daddy ne kawai ya gaisheta.....naji duk Abubuwan da suka faru shine sbd rashin tsoron Allah za'a yiwa zabba'u sharrin ita tayiwa salma Asiri tunda.....kinga Hjy ya Isa haka dan Allah! koma miye itada Allah, dama Ai goyon bayanta kike"Abinda nasani duk Abinda mutum ya shuka shine zai girbe"zabba'u idan tasami lafiya zan rabu da ita shine hukuncin dana yanke ko yayiwa kowa dad'i ko kar yayiwa kowa dad'i "nasan kinsan tabbas ta Aikata son zuciya ya hanaki Amincewa harkiga laifinta"oh haka zakace?"beyi mgn ba mommy da Amaan suka mik'e tsaye suka fita daga cikin parlourn "daddy yaci gaba cewa"zancen Nasir kuma dama na riga na gaya miki babu shi babu salma"zan baki naira dubu d'ari yanzun ki mayar masa"da dangin mahaifinsa suka kawo kud'in gaisuwa "tunda Abin yazama da zargi Aciki Allah ya had'a kowa da rabonsa.....ba shakka! dole kace haka mana tunda kasan ko baka maido ba muzamu turo A Amsa"idan salma itace kad'ai ce mace Aduniya ka hana nasir yanemi wata....kinga Hjy wlh Ina rage miki ne sbd gudun zumuncinmu ya lalace....yo harna nawa kuma ya lalace d'in?"ta katsesa cikin fad'a tana mik'ewa tsaye "daddy yaja tsaki shima ya mik'e tsaye shine yafara fita sannan ita"mommy da Amaan na zaune bakin k'ofar parlourn suna jin komai"wani irin mugun tsanar matar Amaan taji Azuciyarta"daddy yafito daga cikin parlourn sa rik'e da kud'i ya wurgo mata yana fad'in ko bayan raina duk wanda ya had'a zuri'ata da taki ban yafe masa ba"Allah ya sawak'a na koma barin wani Acikin yarana yaso yaranka"idan kabayar da dubi d'ari sauran irin wahalar da Nasir d'in yamata fa?"koka d'auka banida labarin yana kashe mata kud'i?"to bari kaji gata nan ka tambayeta kuyi lissafi zaizo da kansa ya Amshi kudinsa daya kashe dan bazasu tashi a banza ba"kuka Amaan ta fashe dashi tana fad'in bana k'aunar sa na tsanesa yazo yafad'amun wace uwar yamun ko nayi kama da wacce ke cikin fatara balle harna rok'esa??tashi ki wuce ciki karki koma mgn"cewar mommy fuska Ad'aure "Hjy hauwa taja tsaki tana fad'in mu zuba nida ku"daga haka tayi waje"daddy ransa Ab'ace yanufi sashensa"yayinda mommy tabi bayan Amaan daketa kuka"tana lissafin iya saninta koda Nasir yakashe mata wani abu be wuce 500k"sbd batama Amsar kome dazai bata takeyiba"tasan yasiya mata waya ,yana turo mata kati da data"sai kayan kwalliya haka,koga sallah yamata siyayya shima zata iya k'irga Adadin yaushe da yaushe yamata siyayyar "tana ganin kiran shariff Amma ta kasa d'auka sbd damuwa"tunda shariff yake be tab'a kiran wani mahaluk'i sama da sau biyu ba Amma saida yakirata sau biyar bata d'auka ba"harma yafara tunanin ko babu lafiya"saiga text message nata ya shigo cikin wayarsa kamar haka.....*kayi hak'uri hamma inada uzuri shiyasa banyi picking call d'in kaba* sosai yaji haushi tare da shan Alwashin bazai koma kiranta ba"Aganinsa koma meye yaka mata ta d'auka tasanar masa damuwarta ko uzurinta"washe garin ranar tun bayan sallar Asuba yana masjeed yana Azkhar yaga kiranta yamata banza"shi kira biyar yamata ita kuwa kira 12 ta masa"Amma d'an zafin kan yak'i d'auka"shiga wanda ke fushi da ita.....wasa wasa Ayinin ranar daga ita har shi cikin damuwa sukayisa"ko A office cikin bad mood shariff yaje"Akuma ranar ya rufe mutum 3 babu wani k'wak'wk'waran laifi"yakuma kori mutum biyu dake Aiki Agidan man fetur nasa sbd sun kirashi ta waya kawai"ko lunch Aranar beyi ba"sai gab da sallar magrib yashigo yanata d'acin rai"idanuwansa sunyi jajir"Abdallah na ganinsa yace yaya tun d'azun kai nake jir.....doguwar tsuka shariff yaja kamar zai huda harshensa ya haura upstairs "Ammi tabishi da kallo tana girgiza kai Afili tace Allah ya kyauta"daga yanzun idan yana a haka kudena tankashi daga kai har sadeeq... sharif be fitoba sai Anata kiraye kirayen sallar magrib "sannan yafito yatafi masjeed,be dawo ba kuma sai bayan sallar isha'i"coffee yaje ya had'a da kansa yasha"yana jin yunwa Amma beda nutsuwar cin Abinci"rabonsa da Abinci tun jiya"koda safe tea kawai yasha yafita"Awannan daren daga shi har Amaan cikin damuwa suka yisa"saidai bacci b'arawo daya sacesu "washe gari haka shariff yayi zuru zuru dashi"da sabon miskilancin sa ya motsa"su sadeeq da Abdallah har gaishesa sukayi da Asuba yamusu banza"ya nufi parlourn sa yayi zaune jugum tunanin daya zamar masa jiki ya kutso kai"wato tunanin Amaan....motsin turo k'ofar parlourn yasaka ya kalli k'ofar da jajayen idanuwansa"saida gabansa yafad'i dayaga Ammi ce"da k'yar ya Amsa sallamar ta"zuwa nayi na gaisheka tunda kafi k'arfin zuwa ka gaisheni...shiru yayi na second biyar kamar Ammasa tilas yace"saida na shiga kina kitchen"kaina ne ke ciwo shine na zauna Anan "meyasa baka Amsa gaisuwar su sadeeq ba?"b'ata fuska yayi yak'i mgn"ta girgiza kanta kafin tace "wace damuce ke damunka har haka?babu komai fa Ammi"shikenan Allah ya kyauta"daga haka ta fita....*bayan kwana hud'u* kimanin sati guda kenan da komawar Amaan garinsu"Anyiwa Anty zabba'u Aiki cikin nassara"tana Asibiti daddy be tab'a zuwa dubiyaba,yayinda danginta keta k'ananun maganganu waiya watsar da ita kamar ba Aurenta yakeyi ba"sun kuma fantsama neman mata maganin gargajiya sbd yadda takoma kamar k'aramar yarinya....Amaan kuwa tunda ta kira sharif sau 12 beyi picking ba ta tabbatar da fushi yakeyi da ita"tayi k'ok'arin ganin ta sharesa da kauda tunaninsa Aranta Amma abun yaci tura"Ada tanama Alak'arta dashi d'aukar k'aramin abu sai yanzun da bata kusa dashi ta tabbatar da idan babu shariff da wuya ta rayu cikin farin ciki"gaba d'aya tayi shiru shiru da ita"bata son cin Abinci sai yawan tunani"duk mommy na lura da ita ta zuba mata Ido kawai.....Ayau da yamma tana zaune a parlourn sai tsokanarta sadeeq keyi tasharesa can tasaki kuka tabar masa parlourn "tana shiga bed d'in mommy tasameta tana waya"saman bed ta zauna taci gaba da kukanta"bayan ta idar da wayar ta kalleta fuska Ad'aure tace"k'aramar yarinya ce dazaki tasani gaba kinamun kuka salma?"dan Allah mommy ki kira Ammi tabawa hamma shariff hak'uri yazo ya maidani wajensa..... bak'i bud'e take kallonta kafin tace"na yarda bakida hankali salma" muharramin kine shi dazaki ce ki koma wajensa?"wace irin shashasha ceke?to wlh karki bari yusuf ko khalifa sujiki"idan yadamu dake zaizo nan yaganki ai"zaki tashi kibani waje ko kuwa?"jikin Amaan Asanyaye ta mik'e tsaye ta fita...... Afannin shariff kuwa yafima Amaan damuwa"yayi wuri wuri dashi"uwar k'asumba tacika masa fuska yak'i gyarawa"ga rama yayi"se yawan zama yayi tunani shine Aikinsa "ba k'aramin kewar Amaan da muryarta yayiba"tunda ta kirashi bata koma gigin koma kiransa ba"duk sadda zai shigo gidan koya shiga d'akin Ammi sai yaga kamar zai ganta"Ayanzun ya Amince Abubuwan dayakeji game da Amaan tabbas SONE! tunda gashi sati guda kacal sbd rashinta yadda yakoma"Ada ya d'auka shak'uwace Ashe sone"kasancewar yau week end tunda yadawo masjeed be fitaba"ganin har 11 am ta wuce be fitaba yasaka Ammi kiransa ta waya yafito yayi break fast"Amamakinta taga yafito da jallabiya Ajikinsa Alamar duk zamansa side d'insa beyi wankaba"directly cikin parlourn yanufa"ta kallesa gabanta na fad'uwa Aranta tace" karfa yaron nan yakashe kansa sbd Amaan.....pls Ammi dan Allah Adawomun da Amaan gidan nan! yakatse mata tunani cikin tattausan muryansa daya marairaice"meke damunka shariff? kamarya Amaido maka Amaan? Aurenta kakeyine ko kuwa muharraminta ne kai??"to bari kaji duk Ina lura dama dakai duk Akanta tabi ka k'untata rayuwarka"raguwa zakayi idan kacemun kana sontane?"garama kayi gaggawar sanar mata kar wani yarigaka sbd Anfasa Aurenta da wannan Nasir d'in "idan kuwa kayi sake ka rasata wlh bazan lamunci zamanka a haka ba"shekarunka 40 kenan cif babu Aure"to kasani duk wacce na gadama saidai kaji na had'aka Aure da ita tunda bazaka fito da wacce kakeso ba"Amaan kuma kar Allah yasa ka furta kana son nata kayita zama da Abun Aranka"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye tabar masa parlourn"cikin wani yanayi ya mik'e tsaye ya wuce up stars"cikin mintinah 45 yagama shirinsa na d'aukar hankalin duk wanda yayi tozali dashi"yanata zuba k'amshi ramar da yayi ta masa kyau sosai"babban yaronsa yakira akan A masa booking jirgin dazai tashi k'arfe 2 pm"sakkowa k'asan yayi ya had'a tea me kauri yasha"sannan yaje ya had'a kayansa kala biyu yafito yasami Ammi akitchen yasanar mata tafiyar gaggawa tasamesa zuwa Abuja zaiyi kwana 1"fatan Alkhairi ta masa, saidai ranta yabata wajen Amaan zashi babu wata zancen zuwa Abuja"yana fitowa yasanarwa body quards nasa su d'auki hanyar Adamawa tun yanzun shi ta jirgi zaizo"bayan ya sallamesu ya shiga mota ya nufi gidan mus'ab dake tudun wada......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *49&50* ........ k'arfe 12:15 shariff yayi parking a compound d'in gidan mus'ab"be fitoba yazaro wayarsa yakirashi"bugu biyu ya d'auka yana fad'in hamman Amaan sai dubu ta taru"Amamakin mus'ab sai yaji sautin sanyayyan murmushinsa"hmm !da Alama Abokinah bakinka da mgn ko?"kaga gani nan a compound d'in gidan ka pls kasameni Ina sauri zamuyi mgn "be jira cewar saba ya kashe wayar.... ba'a fi cikakken minti ukku ba mus'ab ya iso gaban motar yana sanye da jallabiya Ajikinsa"sharif ya kallesa yana yatsina fuska yace"me kakeyi har 12 ta wuce bakayi wanka ba??dariyar rainin wayo mus'ab yasaki kafin yace "karka manta ba tuzuru bane ni irinka?"yawanci week end haka nake zama sbd gani ga muradin raina "Allah yataimaka Ina kammalawa na fito daga wanka ka kirani da kafin nan ne bazan iya d'auka ba....banza d'an iska! saika fad'ama wanda beda muradin ran nasa"yo gaka nan "uhmm kake gani ko?"Eh mana tunda miskilancinka ya hanaka kula mata so kakeyi saika tsofe ta yadda bazaka moru ba....naushin daya kaimasa yasaka yayi shiru yagoce yana dariya"kafin yace"meke damunka duk kayi y'ar rama ga k'asumba tacika maka fuska??shariff yatab'e baki murya bbu wasa yace"pls jeka shirya muje ka rakani wajen Amaan"na mana booking d'in jirgin dazai tashi k'arfe 2 na rana....da kallo mus'ab yabishi har yayi shiru "Aransa yace" Anzo wajen"Afili sai yace"Amaan d'in duka yauba satinta guda ba da komawa shine zakaje??kaga pls idan zakaje kaje zan jiraka 15 minit kasaka kaya muje muyi Azahar sai mu wuce"uhmm zance zakaje kenan?"Eh shi zanje d'an sa Ido"Ada na d'auka shak'uwace nayi da Amaan sai yanzun na fahimci shak'uwa daban SO ma daban"sati guda ka duba kaga yadda nayi sbd rashinta"tabbas mus'ab idan babu Amaan bazan iya rayuwa ba"wlh ko kallonta wani namiji yayi nine kawai nasan menakeji Azuciyata"na shirya tararta na fad'a mata Abinda ke raina"banaso mu baro garinsu batare dana san nan gaba kad'an zan zama mijin taba....shafa idanuwansa dake waje mus'ab yayi sbd ya tabbatar shariff miskilin daya sani shine ke cewa idan babu mace bazai rayuba??wata dariyar shakkiyanci yasaki yana rik'e ciki.... mutumin naku Atake ya had'a rai cikin jin haushin mus'ab yace"look mus'ab! Akan me zaka tasani gaba kana mun dariya kamar wani me tab'in hankali"sbd nace maka ka rakani?"idan bazaka jeba shikenan fita na wuce.....matsalata dakai kenan Abokinah"shine saurin hassala"da raina da lafiyata dole nayi dariyar murnan wai yau kaine ka Ajiye zafin kai kake cewa kana son wata"Aidama ni tuni nasan son Amaan kakeyi wlh "na kuma gane hakanne sbd zafin kishinta dakake nunawa k'arara"k'aramin misali kan Dr mansoor,gashi nan sbd ita baka shiri dashi"tsaki shariff yaja yace"mus'ab pls jeka kabani waje"mansoor kuma muddin be dena sontaba wlh na saka arufesa k'aramin Aikina ne....ah ah hakan bazai faruba"tuni yajima da hak'ura da ita sbd ya fahimci sonta kakeyi"fatanmu Allah yasa itama ta soka"sbd nasan dai Abokinah me irin kamalarka da wuya yayi kwantai"yak'are maganar yana fita daga cikin motar yana dariya"shariff ya sauke Ajiyar zuciya yana danne danne Awaya,can ya lalubo vedio d'in da yayiwa Amaan "k'uri yayima wayar yanata kallonta besan lokacin daya furta"yarinya me d'an k'aramin baki surprise d'in ki zanyi, saidai ki ganni gudanku yau insha Allah "yafad'a yana murmushi lokacin datake yin gwalo cikin wayar"Adaidai lokacin kuma vedio d'in yak'are"ya lumshe idanuwansa yana dafe saitin zuciyarsa"Afili yace"kece babyn nan ta mafarkina Amaan"kece kike kirana da *SALFAD* yanzun na gano Hakan....sabbatu kawai yakeyi shikad'ai har mus'ab ya iso cikin shirinsa zazzafa dake nuna sud'in wayayyun y'an boko ne kuma masu ji da kansu"motsin shigowarsa cikin motar yasaka shariff nutsuwa ya maida wayar Aljihun wondonsa"mus'ab yace"kaga na jima ko?"Ina can Ina fama da noory da k'yar nasamu ta yadda"Amma ni gobe zan dawo gaskiya"Nima Ai haka"saidai ko idan Amaan tak'i yadda nadawo"dariya mus'ab ya k'yalk'yale da ita yana fad'in wlh kana burgeni Abokinah "wato ba k'aramin dacewa kukayi da mutuniyar ba"uhmm! kawai shariff yafad'a yana bama motar wuta suka fice daga cikin get d'in gidan "saida suka tsaya a hanya sukayi sallar Azahar sannan suka wuce Airport"sai wajen k'arfe 2 da y'an mintinah jirginsu yatashi bayan driver d'in Ammi yazo yatafi da motar shariff"suna cikin jirgin Amma hankalinsa na wajen Amaan sai yaji fargaba"sbd yana gudun ya zubba Ajinsa da girmansa yace"yana son k'aramar yarinya kamarta ita kuma tace bata sonsa"wanda yanada yak'inin saida ya balaga Aka haifi Amaan", Amma ga ikon Allah ita yakeso"idan kuwa yatuna had'uwarsa da ita a tashar motar Abuja saiya k'ara girmama ikon Allah"shidai mus'ab na kallonsa"sai wajen hud'u saura suka sauka"directly wata had'ad'd'iyar hotel shariff yaka musu suka sauka"mus'ab ne kawai yaci Abinci Amma shi beci Abinci ba "sbd ba Abincin bane Agabansa"suma Acan sanyi Akeyi sosai"sai waya yakeyi da body quards nasa yana musu masifa basu isoba shi har ya iso"shidai mus'ab d'an kalllone yana gani yana kuma darawa"sai wajen biyar saura sannan suka iso shima sbd gudun da suka dinga zubawa"da motoci ukku suka zo manya kuma na gani na fad'a"cikin wacce tafi kowace tsada da kyau Anan sharif da mus'ab suka zauna a back sit"driver yafara jansu"yayinda motoci biyu ke biye dasu Abaya...duk inda suka gifta sai An kallesu,wasuma na zaton ko wani shugaba ne"directly Anguwar su Amaan suka nufa"sosai tsarin Anguwar yaburge sharif dayake kallo ta glass"bugawar zuciyarsa tayi daidai da lokacin da driver d'in yatsaya gaban get d'in gidan su Amaan yana danna horn"sai Akayi sa'a yusuf na kusa"fitowa yayi yana kallon manyan motocin"Atake ransa yabashi shariff ne"yana wannan tunanin body quards d'in shariff su shidda suka fito da bakak'en suit Ajikinsu suka bud'e masa k'ofar motar....cikin nutsuwa yazuro dogayen santala santalan k'afafuwansa Awaje ya fito cike da aji had'e da shan k'amshi "yusuf yasaki murmushi yakaraso yana fad'in" yaya shariff kune tafe haka?"wannan zuwan bazata,k'ilanma waccan rigimammiyar bata san da zuwanku ba ko?"yafad'a yana k'ara girmama matsayin shariff Aransa"dan inda be sanshiba zai d'auka wani shugabane ke tafe"gaba d'aya d'aid'ai kun mutanan dake layin suka bisu da kallo"sharif yak'araso gaban yusuf yabashi hannu sukayi musabuha"bayan sun gaisa suka gaisa da mus'ab dake tsaye gefen shariff "Anutse cikin cool voice yace"bata san da zuwana ba surprise d'inta zanyi"okay muje ciki mommy na nan daddy ne yad'an fita"yafad'a yana yin gaba shariff da mus'ab suka biyosa Abaya"yana ganin body quards nasa zasu biyosu yadakatar dasu da hannu..... Amaan na sanye da riga da wondo na wani orange d'in material me zanen bak'i da red"ta Aza suwaita d'in da shariff yatab'a bata da pasincap d'insa "tana rik'e da teddy d'in ta tanata zuba k'amshi na irin turarukan da shariff yasiya mata,ba k'aramin kyau tayiba dukda fuskarta batada walwala" ta biyo hamma sadeeq tana kukan shagwab'a sbd ya d'auki wayarta zaije wajen wani party sbd yayi ruba da wayar....wani irin bugawa taji k'irjinta yayi"hakan yasa ta dakata da tafiyar datakeyi"sadeeq na kallonta yace"kima koma ciki duk wata rigimarki bazan bakiba"d'an Aramun d'in da zakiyi shine baki iyawa.....numfashin Amaan yanemi tsayawa cak !sbd daddad'an k'amshin turaren Fahad shariff da hancinta yashak'o mata"ta zaro idanuwanta waje lokacin data hangosu abayan hamma yusuf"sakin teddy d'in hannunta tayi ta zura Aguje ta wuce interest d'in shiga cikin gidan "mommy!! Mommy!! lafiya sarkin hankali kike k'walamun kira haka?"ta fad'a tana fitowa daga cikin kitchen"Amaan na murmushi tace"hamma shariff ne yazo shida Abokinsa"da gaske kikeyi?"wlh kuwa"maza kije kitchen ki had'o ruwa da lemo da snacks d'in nan kikai musu sit room"tana fad'in hakan ta wuce cikin parlourn "Amaan na k'ok'arin shiga kitchen taji sallamar mus'ab"gabanta ya tsananta bugawa ta waigo batare data kallesuba ta Amsa murmushi na kok'arin sub'uce mata"ranki yadad'e irin wannan tarban Abokinah zai samu?"cewar mus'ab yana kallonta yana murmushi "yayinda hamma yusuf yanufi k'ofar parlourn yace"bissimillah ku shigo"Amaan kuwa kasa mgn tayi jikinta sai b'ari yakeyi tasaci kallon shariff"Amamakinta ya kasheta da wani killer smile yana mik'a mata hannunsa"ta janye idanuwanta tana nok'e kafad'arta"had'e da nuna masa wai ga yaya mus'ab nan yana ganinsu"shidai mus'ab kallonsu kawai yakeyi"babu kunya shariff yatsaya gefenta yana fad'in kinsan Allah koki kalleni kona koma inda na fito"kasa mgn Amaan tayi"dan yau yabata mamaki dataga yana walwala sosai"mus'ab shidai dayaga Abin yafi k'arfinsa saiya wuce yabi bayan yusuf"Ahankali tace"kaida kake fushi dani shine kazo kuma?"yabi d'an bakinta da kwallo Anutse yace"laifinkine Amaan kinaso kawai ki dinga mun wasa da zuciya ko?"d'ago kanta tayi ta kallesa ya d'age mata gira guda"ta kauda kanta da sauri tana sunkuyyar wa"nida nazo gaba d'aya na Amsheki kidawo wajena shine hardamun tunin Ina fushi dake?"da sauri tace"da gaske hamma zaka tafi dani?"sai kin kalleni na baki Amsa "yafad'a yana matsowa dab da ita murya can k'asa yace"muje ciki *salfad* da sauri ta maimaita salfad tana kallonsa"ya matso da fuskarsa saitin tata ya hura mata iskan bakinsa"ta rintse Ido da sauri sbd jin kasala da mutuwar jiki"shi kuwa cikin sanyayyar muryarsa yace"muje ki rakani mu gaisa da mommy"saiki dawo ki fad'amun meyasa kike son wahalar da zuciyata salfad? yafad'a yana k'ok'arin duk'awa da nufin yazare takalmin k'afarsa sawu ciki....hamma muje basai ka cireba"bece komai yashigo da sallama cikin parlourn, Amaan na bayansa"mommy dake zaune kan kujerah da hijab Ajikinta ta Amsa da fara'a tana masa sannu da zuwa "yaduk'a k'asa ya gaisheta "ta Amsa tana tambayar ya Ammi "bayan ya zauna kan kujerah mommy ta harari Amaan tana fad'in haka Ake tarban bak'i?"babu komai mommy Aimu ba bak'i bane cewar mus'ab"hakane Amma dukda haka aka muku ruwa ko? "hamma yusuf ya mik'e tsaye yace"muje can parlourn bak'i "Amaan ta mik'e tsaye tana turo baki ta fita"bata jima da fitaba suma suka fita"lemon roba da ruwan roba masu sanyi ta zuba cikin tray"Aranta tana Addu'ar Allah yasa shariff yasha sbd tasan lemon kwali kona gwangwani yakesha"suma wannan An Ajiye sune sbd bak'i "snacks kuma sana'ar mommy ne harda dambun nama tanayi na biki ko suna"kuma Ana shigowa gida Asiya"komai duk ta Aza saman tray d'in ta d'auka ta nufi parlourn bak'i"shariff ne kawai tasamu zaune kan carpet ya jingina bayansa Ajikin kujera"da Alama yafi buk'atar zama hakan"bayan tayi masa sallama ta Ajiye tray d'in Agabansa"sannu salfad"dawo nan kiji wata mgn "Ina wai yaya mus'ab d'in?"yafita zaiyi waya da matarsa"oya zoki zauna"nidai babu ruwana dakai"sbd Allah hamma shine zan kira sau 12 kak'i d'auka ko?"har kuka nayifa....ni kuma na zuci nayi Amaan "nok'e kafad'arta tayi tak'i zuwa tana duk'e gaban tray d'in"wato yanzun gudun zuwa wajena kikeyi kome?Allah idan kika bari nataso baki zoba d'aukarki zanzo nayi...ta d'an d'ago kanta da mamaki"yes! keda bakida wanima nauyi"kasa mgn tayi sbd canjin data gani yana mata"ga sabon suna daya saka mata, wanda sai yanzun ta fahimci meye ma'anar *SALFAD* lura datayi zai tashi tsaye yasaka da sauri ta tashi tsaye tazo ta zauna gab dashi tanata zuba masa shagwab'arta son ranta"shidai yana zaune yanata kallonta yana jin kamar ya janyota jikinsa saita masa shagwab'ar da hujja"can kuma sai tayi shiru"menene yasa kikayi shiru?"bakai bane kak'iyin mgn"kuma bakaje Aka maka Aski ba,bayan idan Aka maka gyaran fuskan kafi yin kyau" fushin da kikeyi dani da wanda nakeyi dake duk yahana naje Agyaramun"k'in mgn tayi sai ta jawo tray d'in ta zuba masa ruwa a cup ta mik'a masa"ya Amsa yana fad'in thanks "bud'e bowl d'in dake cike da dambun kaji tayi"k'amshin yadaki hancinsa"ga snacks suma cikin wani plate me d'an girma"bayan yasha ruwan ya kalli Abinda ta Ajiye masa yace"kamar dama kinsan da zuwanmu"ta d'an turo baki tace"shine baka sanar munba ko hamma?"inaso nayi surprise nakine da Abu guda biyu shiyasa"nayi na farko saura na biyu"to miye na biyun?"d'okin me kikeyi zakiji soon"Ina Ammi nah da fatan tana lafiya?"lafiya qlau tana gaidaki"Ina Amsawa sosai"yaya sadeeq da Abdallah basuce agaidani ba?basu ceba, sbd basusan inda na tafi ba"sadeeq kuma daga yau na haramta miki ce masa yaya sbd yanzun k'aninkine"ban ganeba?"beyi mgn yasaka spoon ya d'ebi dambun naman yakai bakinsa kafin ya tsareta da mayatattun idanuwansa cikin husky voice yace"sbd Ina fatan na zama miji Agareki SALMAHHHHHHH! shiyasa na soke daki kirasa da yaya"I love you so much my Amaan"pls do you love me??? Sharhi😎 wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *51&52* ........wani irin harbawa zuciyar Amaan tayi"tana jin wani irin tsananin farin ciki da nishad'i marar misultuwa A ranta"da sauri tasaka tafikan hannayenta ta b'oye fuskarta dasu tana murmushi me ban sha'awa"yayinda mutumin naku ya gyara zamansa yatsura mata Ido"tun daga fararen y'an duma duman k'afafuwanta har zuwa kanta"duk yake bi da wani irin mayataccen kallo"yana jin komai nata yamasa "saima sannan ya lura da pasincap d'insa daya bata had'e da suwaita d'in sa dasuke Ajikinta"ya sauke Ajiyar zuciya yana jin hankalinsa yad'an kwanta domin Alamomi sun nuna Amaan tashi tana sonsa kenan"cikin k'asa da murya yace"labarin zuciya Akace A tambayi fuska ko?"I'm very happy dabaki wahalar dani ba wajen jamun Ajinku na mata"saidai Allah ki bud'e mun fuskarki ki Amsa mun da bakinki kinyi accepting d'in soyayyata ko kuwa??....itadai tana murmushinta still fuskarta Ab'oye da tafikan hannayenta"Amaan! yakirata cikin k'asaitacciyar muryarsa da yau tafi kullum yima Amaan dad'i "uhmm! kunyata kikeji ne?"uhmm"to kina sona?"uhmm uhmm! hmm nasan wasa kikeyi ko?"tayi shiru"kinji?"inafa sonka"kuma nidai babu wacce kake waya da ita ko?"ta fad'a tana tsuke d'an bakinta"duk yana kallon ta ya kauda kansa"yana tunanin kamar da gayya take turo masa baki"bayan babu Abinda ke yawan burgesa da ita kamar irin tana turo baki ko shagwab'a....hamma kayi mgn mana"ta fad'a cikin shagwab'a tana janye hannuwanta"uhmm sbd kishi kin janye hannuwan naga fuskar"Amma d'azun kina jin kunya"to yanzun kishin yakori kunyar ne?"k'asa mgn tayi "yaci gaba dacin dambun naman da snacks d'in yanata kallonta"Ahankali yace"bayan ke babu wacce nake waya da ita saidai ko akan Abinda yashafi Aikina ko kasuwancina"Asalima bayan ke ban tab'a tsayawa nayi mgn data wuce minti biyar da wata mace ba"ki d'auka sbd ke Aka halicci fahad shariff"daga ke kuma yasaka key ya kulle zuciyarsa insha Allah"nasan mata da yawa sunada zafin kishi saidai nasu shirmene "maza munfi ku zafin kishi"ki tsaya kiyi tunanin yawan fushin dana keyi dake Abaya da hanaki kula duk wani namiji ,ko zuwa duk inda wani namiji yake meye dalilin hakan??toba kishi bane"yayi y'ar dariya yana fad'in na fiki kishi Amaan kawai ki kiyaye Abinda zai tadomun shi"to hamma dani zaka tafi ko?"d'an murmushi yayi Aransa yace"har yanzun dai Akwai k'uruciya atare da ita" Afili saiya girgiza kansa yace"ah ah nan zan barki saidai bada jumawa mutane da yawa zasu kaimunke Amatsayin matar Aurenah"rufe Ido tayi tana murmushi tace"nidai ba yanzun ba "ba karatu zan idaba"shi wancan wawan daya kawo kud'in gaisuwarshi ya Amsa meyasa bakice karatu zaki yiba?"yafad'a yana d'auret fuska"to Ai saura wata ukku na Ida yanzun ko?"kima hutar da zuwa ko kuma idan zaki iya kije ki Ida sbd ki Amshi takardunki" Amma ko kin gama karatu ba Aiki zakiyiba kinga beda Amfani karatun ko?"nidai fa yanada Amfani tunda nasan wasu Abubuwan"hakane kuma"to hamma meyasa zakace bazanyi Aiki ba?"banida tsarin nina fita nema matata ma tafita"sannan zuciyata zata dinga zarge zarge"ba'a kuma son Aure da zargi sbd yana lalatashi"namaga take takenki kamar bakya son Aure nah ko?"nidai hamma Adena maganar"shikenan tunda baki son ki zama surukar Ammi wata kikeso tazama ko?"kallonsa tayi ta banko masa harara"yayi murmushi yana fad'in kinyi kyau "saita kauda kanta gefe"yad'an murmusa yana d'aukar robar lemon yazuba acup yana fad'in gaskiya snacks d'in nan sunyimun dad'i idan zamu wuce gobe kimun naje dashi gida "dama ko baka ceba zan bayar a Akaima Ammi"shifa d'an Aiken ban dashi?"Eh mana" dukda banice nayiba mommy ce tayi shi "ke kuma kina zaune ko?"yafad'a yana kurb'an lemon"ah ah natayata dayake kasuwancin datakeyi kenan"tanada masu yimata Aikin na biki ko suna idan Anbata"gaskiya yayi mun dad'i sosai"wai hamma da gaske gobe zaka tafi?"uhmm"yanzun dan Allah yaushe har muka gaisa dakai da zaka tafi ka barni?"inada Ayyuka SALFAD shiyasa...kukan shagwab'a tasaka tana juya masa baya"ya Ajiye cup d'in yana matsowa dab da ita cikin wata iriyar murya ce fad'amun yakikeso Ayine?Adaidai nan mus'ab ya shigo da sallama"ya kallesu yana murmushi"sai Amaan ta Amsa ta tsaya da Abinda takeyi ta mik'e tsaye"Ina zakije salfad?zanje ciki nadawo"okay karki jima kinga magrib yakusa ko?"batayi mgn ba tafita"mus'ab ya zauna gefensa yana fad'in wasa tare ci baban? tab'e baki shariff yayi yace"kanaso kaci katafi kana soyayya "kaime ka tsayayi ne?"kaga idan zakaci kaci kona Ida sbd yayi mun dad'i "mus'ab yazuba ruwan yasha kafin yafara da dambun naman"shariff yace"inaga nifa sai jibi zan tafi"meyasa?"Amaan tak'i yadda naga kamar tamayi fushi"dama kafin ka shigo tanamun k'orafin wai duka yaushe muka gaisa dazan tafi?"to bama wannan ba kasanar mata dalilin zuwanmu?"nasanar mata mana ta kuma Amince "inaso idan daddy yadawo muka gaisa kamasa zancen yaushe zan turo Ayi mgn?"dariyar shakkiyanci mus'ab yasaki kafin yace"YAU DA GOBE kenan! dama Aure da mutuwa da haihuwa duk lokacine"da lokacinsu yayi babu fashi"Amma saurin me kakeyi haka?banza shariff yamasa yak'i mgn "mus'ab nata shagalinsa can yace"hmm ! Ina tausayin yarinyar nan taje hannunka"wajen mefa?"kafini sani"shariff yatab'e baki yana mik'ewa tsaye yace"idan kagama kasameni can cikin gidan mu wuce"wai kana manta kai surikine ? irin wannan rashin kunyar da kakeyi yayi yawa"banza shariff yamasa yafita"yana fita Amaan na kawowa zata shigo rik'e da tray babba da warmers d'in Abinci Asama"hamma Ina zakaje?"ta fad'a tana sunkuyar da kai bayan sun had'a Ido dashi "daurewa kawai tayi ta rik'e tray d'in dan jikinta babu k'arfi sbd kaifin idanuwan shariff dake yawo Ajikinta....cikin gidan zan biyoki tunda nagaji da jira"Amma meye kuma kika kawo?"Abinci ne hamma"bana son hamma"kodai kice salfad kovkuma ki canzan suna"yafad'a yana d'age gira"Amaan na k'ok'arin mgn taga diran mutum gabansu"ta d'ago kanta suka had'a Ido da nasir yana binsu da wani irin mugun kallo "shariff ya had'e rai yana nunama Amaan k'ofar parlourn"Alamar ta shiga"K! ki tsaya inason mgn dake"banza ta masa kamar ma bada ita yakeba ta wuce ciki"shariff na tsaye ya had'e girar sama data k'asa Alamar no mutunci"saidai kallo nasir be isheshiba"sai Akayi sa'a sadeeq yadawo yana rik'e da wayar Amaan a hannunsa"har zai wuce saiya lura dasu"hakan yasa ya k'araso sbd d'azun dazai fita sun gaisa da shariff"k'arasowa yayi yana kallon yaya Nasir yana mamakin tsayuwar meyakeyi Awajen? saiya basar yana fad'in yaya shariff sannu da fitowa badai tafiya ba? "ah ah sadeeq kadawo ne?tsaki Nasir yaja yana fad'in banzaye masu son Abin duniya"ka kwaso jiki kazo kanata wani washe hak'ora...sadeeq na k'ok'arin mgn Amaan ta fito daga cikin parlourn"yayinda shariff ke sauraren komai yana danna waya yana fatan Allah yasa Nasir yashiga gonarsa"Anan zai tattakashi yasaka arufesa ta haka kawai zai gane shayi ruwane....mlm lafiya zaka mana tsaye har kana wasu maganganu dabasu kama taba?cewar Amaan cikin k'arfin hali"ke k'aramar kunya! dama ke nake jira ki fito"Ina miki mgn yasaka kin wuce sbd yana Aurenki ko? to nayi total d'in Abinda na kashe miki saiki biyani"ki k'arata dashi dayake hure miki kunne muga zaya iya Auren naki ne.....tun kafin ya rufe baki shariff ya matso gabansa ya turashi da k'arfi yana huci cikin kausasa harshe yace"Amaan tafi k'arfin wani banza ya wulak'antata indai Ina numfashi Adoron duniya!"tir da irin zumuncinka"kaine mitsiyaci kafad'i ko nawane abiyaka?"dukda nasan ba rok'wanka tayiba"yafad'a da wani irin tone"Adaidai nan mus'ab yafito daga cikin parlourn sbd hayaniyar daya fara ji"nasir yagyara wuyan rigarsa yana huci k'asan zuciyarsa yana jin tsananin shakkar shariff "Amaan kuwa kuka ta fashe dashi sbd ganin Nasir na neman kunyatata itada iyayenta....ka fad'i ko nawane nace! cewar shariff cikin d'aga murya "wai meya faru Abokinah?"pls mus'ab kabarni dashi kawai"Nasir na tab'e baki yace"naira Millon 3 ne....wlh k'arya yakeyi yaya shariff cewar sadeeq dake tsaye yana kallon komai"mus'ab na dariyar rainin hankali yace"Ashe kai talaka ne! na d'auka Millon d'ari biyar zakace? Afusace shariff yazaro baby Nokia nasa ya wurga masa Ajikinsa yana fad'in ka rubuta acc details naka za'a baka Millon 100 kaine mitsiyaci ba itaba"inaso kasani gobe goben nan bazan bar garin nan ba saida saka ranata Akanta... yafad'a cikin zafin zuciya yana jin kamar yafara suburbud'an nasir....bazai yuyuba yaya shariff! Abashi Millon ukkun da yayi k'arya sbd son ya kunyata Amaan"wacce badan tana tawaba zan yabeta ,bata tab'a cewa yaka mata wani Abuba"daka mallaka masa million 100 gara ka bayarwa mabuk'ata zasu dad'i.....meke faruwa haka nakejin hayaniya? sukaji muryar daddy Abayansu Adaidai lokacin da Amaan ta fashe da kuka ta wuce ciki da gudu"Nasir nata shan k'amshi ya matso ya mik'ama mus'ab wayar yana fad'in na rubuta account d'in idan yacika d'an halak yatura 100 million d'in....wani zazzafan mari me rai da lafiya daddy ya d'auke Nasir dashi"Azuciye Nasir yadafe kunci yana huci yace"karka koma marina"sbd ka koma wlh saina ram....be rufe bakiba shariff ya fincikosa yana bashi zafafan puncher's kota Ina"daddy ya girgiza kansa yace"Allah yayi maka Albarka shariff, Amma ka k'yalesa iya haka....dole saiya saka An rufesa confirm ne daddy"sbd yamaka rashin kunya! cewar mus'ab na kallon yadda sharif ke dukan Nasir"gaba d'aya fuskarsa tayi kumburi hancinsa yafashe"Amma sbd taurin rai k'ok'arin ramawa yakeyi,saidai k'arfinsu ba guda ba"jikin shariff ya horu da exercise....saida daddy yakoma yiwa shariff mgn sannan yabarsa yana huci yanufi get yana danna waya"yayinda sadeeq ke korama daddy bayanin yadda Akayi shida mus'ab"oh innalillahi wa inna ilaihir raju'un!! wace irin fitinace wannan?"dana san hakan zai faru da tuni ban Amince da nasir ya zab'i Salma ba Amatsayin Abokiyar rayuwarsa"kuyi hakuri mus'ab kuma bance kubashi ko sisiba"nine zan biyashi"iya Abinda nasani har gobe yana nan a matsayin d'ana"rashin kunya idan yamun shima wata ran za'a masa"bara na wuce naga salma d'in"kafin mus'ab yayi mgn saiga police sun shigo tare da shariff fuskarsa bbu walwala yanuna musu Nasir dake kwance yafara fita hayyacinsa"babu b'ata lokaci suka kamashi suka fita dashi"mus'ab ya k'araso yana fad'in muje muyi sallah daddy nacan zai rarrashi Amaan "kayi hak'uri zuwa gobe kasaka Asakesa tunda dai nasan ya gane kuransa,kuma kaga d'an uwantane"danginsu zasu iya ganin laifin daddy dakai"zancen biyan kud'i daddy yace ka k'yalesa shine zai biyashi"k'in mgn shariff yayi sbd ya riga ya hau kan dokin zuciya"hakan da mus'ab ya lura dashi yasaka ya k'yalesa suka wuce masallacin Anguwar..... da kuka Amaan ta shigo cikin parlourn su"mommy dake zaune tana Azkhar ta bita da kallo gabanta na fad'uwa tace"ke lafiya wani abu yafaru ne kike kuka??"keda Abin kuka baya miki wahala"zama tayi ta fara yimata bayanin komai daya faru" mommy ta sauke numfashi cikin b'oye damuwarta tace"dama soyayya kukeyi dashi ne?"kanta ak'asa tace"uhmm" yanzun ma yasanar mun yana sona Ai "ta fad'a tana rufe fuska tana murmushi"mommy ta girgiza kanta tace "marar kunyar k'arya"Ai dama nasan kema kina sonsa"ki mance da batun Nasir"dashi da uwarsa hassadace kawai ke damunsu"kuma yanzun na fahimci cewa"Allah ne yacanza miki sharif bisaga Nasir "fatana Allah yasa shi Alkhairi ne agareki"idan Nasir yayi haka da nufin ya tozar tamu yabamu kunya kansa ya bamawa"bance kiyi gaba dashiba adinga gaisuwar zumunci"kud'i kuma shine matsiyaci saiya Amsa Ai....sallamar daddy ta katse mata mgn"Amaan ce ta Amsa tana sunkuyyar dakai k'asa"bayan ya zauna yashiga sanarwa mommy yadda Akayi ...Abinda yayi shine daidai Alh"kaima kasan idan yusuf ko khalifa na tsaye be isa har yanemi yamaka rashin kunya ba"kud'i kuma kabiyashi be kamata shariff yabiya shiba...nizan biyashi kud'insa mommy"duk hidimar daya mun bata kai ta million guda ba Amma sbd zalama yace"wai million 3"adai bari mugani zuwa goben zan bama shariff d'in hak'uri yasaka su sakesa"wlh inda bacin sbd kai daddy wlh hamma nah zai iya sakawa Ashafe babinsa Adoron duniya" daddy ya girgiza kansa yace"ah ah komai me wucewane "wata ran zaiyi nadama"Ashe shariff d'in zuwa yayi? Eh da yamma nan yazo bayan jiya ta gama kukan ita Amaidata wajensa sbd ba hankaline da itaba"Amaan ta rufe fuska tana murmushi"to sai d'azun bayan yazo suna sitroom Amminsa ta kirani take tambayata yazo ne"nace mata Eh"nan take sanarmun shima wai haka yadameta tayi waya Amaido masa ita"daddy na murmushi yace"son junafa sukeyi gaba d'ayan su"Amaan na dariya ta wuce d'aki Aguje"mommy suka cigaba da mgn"daga bisani daddy yatafi masjeed....bayan sallar isha'i Amaan takoma wanka alAgurguje "bayan ta fito ta shirya cikin k'ananun kaya ta Aza dogon hijab sama "sosai tayi kyau tanata zuba k'amshi"zama tayi gefen bed ta d'auki wayarta"saida taji k'irjinta yabuga dataga 2miss call na shariff da kuma text message nasa"da sauri ta bud'e text message d'in kamar haka *I'm waiting for you my baby* ta sauke numfashi ta fito parlourn "duk mazan na zaune suna kallo sbd Akwai nefa"ta kalli mommy kanta ak'asa tace "mommy zanje wajen su hamma shariff"sun dawo daga masallaci tun d'azun "hamma yusuf yace"Eh tare muka dawo dasu Autar mommy"Allah dai yasa daddy yabama yaya shariff ke sbd yana ji dake sosai"Amaan tayi murmushi batace komai ba"mommy na kallonta tace" okay kar dai kikai k'arfe goma"dato ta Amsa ta fita daga cikin parlourn"Ajiyar zuciya mommy ta sauke Aranta tana mata Addu'ar Allah yamata zab'in Alkhairi.... Ahankali Amaan ta.....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *53&54* ....... Ahankali Amaan ta murd'a handle k'ofar ta shigo da sallama can ciki"shariff na zaune kan 2 seeter ya Aza k'afa d'aya kan d'aya yana danne danne Awaya"Amaan ta bishi da kallon so had'e da burgewa tana jingina bayanta Ajikin k'ofar "saida miskilin yad'ago kansa sannna ta janye idanuwanta daga barin kallonsa"cikin tattausan muryansa ya Amsa sallamar tata yanata kallonta yace"k'araso mana,ko nazo na d'aukeki ne?"yafad'a ko Ajikinsa "ita kuwa d'an murmushi tasaki tana mamakin meyasa beda kunya kuma baya b'oye Abinda ke ransa?.....bata gama wannan tunanin ba taji sautin takunsa da sanyayyan k'amshin turaren jikinsa"da sauri ta kallesa k'irjinta na bugawa...."kin d'auka wasa nakeyi ko?"girgiza kanta tayi tana d'an turo baki ta matsa sbd ganin yanufota gadan gadan "tab'e baki yayi yabiyota suka zauna kan kujerah"yana k'ok'arin yimata mgn wayarsa tayi ringing"d'auka yayi be Amsa sallamar sadeeq ba yace"kun shiga theater room d'in?"sai kuma yaja tsaki cikin fad'a yace"bance maka ba karku yimata Aikin?"tab'e baki yayi yana fad'in damuwarta ce"daga haka ya yanke wayar yana kallon mutuniyar tasa dake sauraren wayar tasu "yanzun kuma hijab Aka saka mun?"uhmm"wacece za'a yiwa Aiki?"tab'e baki yayi yana fad'in wata shed'aniya ce data Aikata sab'on Allah ! subahanallahi "nasan ke bazaki san taba"sunanta fareedah "y'ar lesbian ce ita"shine kyandir ya shige mata sukazo Asibintin sadeeq"Aka wuce da ita emergency theater"za'a shigane na kirashi yake sanarmun zasu shiga yiwa y'ar gidan marigayi isah tafashiya theater"shine na tambayesa sunanta yasanar mun....to hamma taya kasan meta Aikata?"labarin nada tsayi salfad "ni Allah saika sanar mun kona ce nafasa yin soyayyar dakai"ta fad'a cikin shagwab'a "murmushi yasaki yana fad'in wannan kuma ke baki isaba yarinya"sbd maganar farko itace sarki ke Amsa dama kowa gaba d'aya"to Ai yanzun ba'a gabansa muke ba"nidai Allah kafad'amun"to naji sai kinmun Alk'awarin baza kiyi fushi ba?"fushi kuma? Eh mana"to shikenan hamma Ai na yarda dakai"zamansa yagyara ya shiga sanar mata yadda ya had'a soyayyar k'arya da fareedah sbd yana son gano waye mahaifinta da Abinda yake Aikatawa??"har zuwa yadda aka saceta itada matar mus'ab duk mata bayani...."Allah ya kyauta ya shiryeta"Amma ni hamma banga laifin sadeeq ba tunda be saniba"fatanmu Allah yasa hakan yazama sanadin shiriyarta"tab'e baki yayi yak'iyin mgn "Ina yaya mus'ab?"yakoma masau kinmu ne sbd yabarni na wala na sanki da k'auyancin fulatanci na kunya"hmm! babu komai" toshi wannan marar mutuncinfa?"d'aure fuska yayi yak'i yin mgn "kayi hak'uri hamma dan Allah yaci darajan su daddy"banaso dangin mahaifina suga laifinka"ta fad'a kamar zatayi kuka"wato kina tausaya masa ko?ah ah wlh hasalima na tsanesa"bayan iyayena sai kai kawai nake tausayi... murmushi yasub'uce masa yabita da kallo yace"to ki fad'amun I love you too kuma kina kallonah"gaskiya bazan iyaba"meyasa?"toba kunya zanjiba"ni meyasa banji kunyar fad'a miki ba?"to ai kai ba....sai tayi shiru"banida kunya ko?"shikenan mubarsa A hakan, nan bada jumawa ba zaki gane hakan...dan Allah mekake nufi?"dariya yaka mayi yana haskata da wayarsa"ta kare fuskarta tana masa shagwab'a"shidai yama kasa mgn sbd idan tana masa hakan wani iri yakeji Ajikinsa be kuma son ta dena masa shagwab'ar....ilove you too salfad"da sauri ya Ajiye wayar saman cinyarsa yana matsowa dab da ita yafara tafa hannayensa yana fad'in inye salfad d'ina ta waye"yadda yayi Abin zaki d'auka irin yarone shi kamar Abdallah "Amaan ta kama yimasa dariya sbd ya burgeta Akwaita dason shirme"kinsan wani abu?"uhmm uhmm" idan An kamun ke gidana zamu dinga yin....nidai banace bana son maganar ba"to shikenan naji nadena"wacce kikeso Ayi?"nidai gobe kaje Amaka Aski sannan kazo kayi break fast saimu d'an fita ko?"Amaan d'ina rigima"Amasau kinmu zamuyi break fast banaso ki wahala idan nazo da safen saimu fita naga garin naku yaya yake ko?"uhmm" Amma 2days zakayi sannan ka tafi"to shikenan zamu gani idanda yuyuwar hakan"ni nafiki buk'atar kasancewa dake Amaan"dakin san k'uncin da zuciyata ta shiga na kewarki dakin tausayamun"Koda natafi dole duk week end nadinga zuwa na ganki ko?"to zaka dinga kwana idan kazo?"No! ta jirgi zan dinga zuwa na koma ta jirgi"niban yadda ba Allah "cikin wata iriyar murya yace"to fad'amun yakikeso Ayine tawan?"saida tad'an kallesa tayi k'asa dakai kafin ta turo baki cikin yarinta tace"nidai nafison kazo kayi kwana 2"shikenan idan naga da halin hakan babu damuwa zanyi salfad"yanzun k'arfe nawa daddy ke shigowa?"da k'arfe 9 ko tara da Rabi"wai kummaci Abincin?"munci baby nah dukda nasan bake bace kikayishi"hakane Amma gobe nice zan had'a muku break fast"to shikenan Allah yakaimu" ga Ammi nan zan kirata saiku gaisa ko?"haka nan yau ta tsintsi kanta dajin kunyar Ammin"shi kuwa duba time yayi yana kuma dealing d'in number d'in mus'ab "bugu ukku ya d'auka"Anutse yace"zaka iya zuwa yanzun sbd daddy yakusan dawowa "yana fad'in hakan ya yanke wayar yana kallon ta yad'age gira sama yana fad'in"itama Ammin kunyarta kikeji ne?"shiru tayi tak'i mgn"ya matso yaja karan hancinta "d'an matsawa nesa dashi tayi Ahankali tace"Ina wannan Ibtihal d'in take?"ita kika tuna kuma?"uhmm"tana can yawan banza dana shaye shanye Ayadda naji labari na kuma gani da idona"tab'e baki Amaan tayi sai kuma tasaki murmushi...kin tuna fad'an ku da itane?"Eh mana hamma"wlh kana ji dani sosai"ke kuma bakyaji dani ko?ko kuwa sai munyi Aure?"k'in mgn tayi ta sunkuyyar dakai"yanata kallonta yana kissima Abubuwa masu wuyar fad'a Azuciyarsa"shi sai yanzun yaji garama ya Auri k'aramar yarinya wacce sai yadda yayi da ita....hmm! kana mgn ta kaida zuciyarka ko?"meyasa kika gane da sauri haka?"zuciyata ce tasanar mun"hakane salfad"sau da dama nima zuciyata tana yawan sak'amun Abinda kikeyi idan na fad'a yazama daidai"Amma meyasa kike zuwamun a mafarki?"da mamaki Amaan ta kallesa tana k'ok'arin mgn mus'ab yamusu knocking"hakan yasa tayi shiru"shariff yabashi damar shigowa cikin parlourn "kafin ya tsura mata Ido yace"kira ko yusuf ne muji daddy yadawo ne?"yamafa dawo hamm....bance bana son hamma ba?"d'an murmushi tayi "Adaidai nan mus'ab yashigo"gaidashi tayi ta mik'e tsaye ta fita.... Abokinah kadena zama gab da y'ar mutane wlh" karkaje ka kama musu yarinya wl...shiru yayi sbd pillow d'in kujerar da shariff ya wurgo masa yana yatsina fuska yace"Angaya maka kowama irinkane jarababbe? da bakada Aiki kullum kana kan mace"dariya mus'ab yadin gayi yana fad'in lokaci zai nuna nida kai wayafi wani jarabar dakake fad'i "banza shariff yamasa yana danna waya"Ahaka daddy yashigo da sallama"suka Amsa suna sakkowa k'asa kan carpet suka zauna suka gaisa dashi"daddy yayi gyaran murya yana fad'in naji dad'in ziyararku shariff "sannan naji dad'in yadda ka d'auki mataki kan Nasir"Ina rok'a masa Alfarmar kayi hak'uri zuwa gobe da safe kasaka su sallamesa"kansa Ak'asa yace"to shikenan daddy "mus'ab yad'an muskuta yana k'ara sunkuyar da kai yace"dama daddy munzone harda dalilin shariff naso Abashi dama yaturo magabatansa sbd suna son juna da Amaan"to kuma Abinda yafaru d'azun yasaka yana neman Alfarmar in ka Amince gobe iyayensa zasu iso su kawo kud'in gaisuwa Asaka rana....shiru na kusan second 15 daddy yayi kafin ya sauke Ajiyar zuciya yace"Alhamdulillah! naji dad'in wannan mgn sosai mus'ab "na kuma yaba da tarbiyan shariff babu matsala zasu iya zuwa Allah ya tabbatar da Alkhairi"Salma ko nace wacce kukafi sani da Amaan ba wata babba bace yarinya ce ita"inaso ka rik'eta Amana dan Allah shariff"dukda dai muba wasu bane na Amince ne nabaka ita sbd nasan itama tana sonka...insha Allah daddy bazaka sameni da wata matsalaba"koda bance Ina son Amaan ba zumuncin daya had'amu nime rik'eta ne "hakane sharif"to Allah yayi muku Albarka "suka Amsa da Ameen"ya mik'e tsaye yafita"shariff ya sauke nauyayyar Ajiyar zuciya"mus'ab yakama dariya yana fad'in kaga goma saura katashi muje mu kwanta saika kira su Abban suzo ta jirgi"nafison zuwa 4 pm munbar garin nan Ango"Amma dai kasan dole sai nayi sallama da baby nah ko?"hmm! shariff kenan"wlh idan kana haka sai naga kamar bakai bane MISKILIN nan dana sani"d'age kafad'a yayi yana fad'in ko yanzun miskilanci nah yana nan"sbd Ance hali zanan dutse" Amaan d'ina ce kawai bana mawa"itama sadda kamata kayi mata"shiru yayi yamik'e tsaye yana k'ara wayarsa Akunne yanufi k'ofa "yana k'ok'arin fita ita kuma tana k'ok'arin shigowa"Aikuwa ta fad'o jikinsa....da sauri ta matsa k'irjinta na bugawa"shariff ya rik'e tafin hannunta guda cikin nasa....ji tayi kamar an zare mata duka lakkar jikinta"sakama kon canjin dataji Ajikinta"da k'yar tafara k'ok'arin k'wace hannun batare data yadda ta kallesaba"saidai yak'i cikawa yatsareta da narkakkun idanuwansa yanata binta da wani irin mayen kallon daya haifar mata da kasala da mutuwar jiki lokaci guda..."pls hamma kar su hamma yusuf su ganmu"bece komai ba yacika hannun nata"saidai tak'i yadda ta kallesa"Ahankali tace "dama saida safe nazo nayi maka"meyasa baraki bini ba kitayani kwanan?"ni kuma?"yana k'ok'arin mgn sukaji muryar mus'ab yana fad'in pls Akwai sanyi kazo mu wuce"kaje Ina zuwa"mus'ab ya kalleta yamata sallama ya wuce"ita dai kanta ak'asa tana jinta wani iri tunda ya rik'e mata hannu"salfad! uhmm"zan tafi"saida safen?"bashi nakeso ba"to me kakeso hamma nah?"shikenan kinmun Abinda nakeso"meke kenan?"shagwab'ar ki mana"rufe fuskarta tayi tana dariya ta wuce aguje"yabita da kallo yana murmushi "saida yadena hangota sannan ya juya yabar wajen.... mus'ab nata tsokanarsa har suka iso masaukinsu ko wane ya wuce d'akinsa "maimakon shariff yayi shirin kwanciya bacci ,ah ah,saiya kafa sabuwar waya da Amaan"basu dena wayar ba saida yace"wai idan tayi bacci tayi mafarkin yazo sun kwanta suna bacci"hakan yasa ta yanke wayar sbd kunya"lokacin karfe 11:12 pm"sai wajen 11:30 pm shariff ya kwanta"da Asuba kuma suka cigaba da wata wayar"bayan sun idar Amaan ta wuce kitchen "shi kuwa bacci yakoma" k'arfe 9:17 sharif da mus'ab na tsaye bakin titi sun fito daga cikin hotel d'in da nufin su tafi gidansu Amaan"mutumin naku ya wanku cikin farar sabuwar shadda"wacce Akayima Aikin hannu da b'akin zare"ba k'aramin haskashi kayan sukayiba"mus'ab nata tsokanarsa da Ango Ango!!"shi kuma yanata Azalzalarsa yazo su wuce kar Amaan ta gaji da jira tayi fushi"suna Ahaka ta kirashi"yana d'auka tasaki kukan shagwab'a....."kinga ya Isa haka my salfad" munafa kan hanya"wlh banci komai ba"girkinki kawai nakeda muradin naci"Ina fatan kinmun make up?"to zakiyi hugging d'ina?"murmushi yayi sbd jin ta yanke wayar "mus'ab yabishi da kallo yace"SO(book d'ina) yasaka ka canza"yanzun y'ar yarinya kamar Amaan kakema rantsuwa?"ban saniba d'an sa ido"yakama dariya yana fad'in da nine kaga nayi haka dana sha surutai wajenka"banza shariff yamasa aka bud'e masa back sit suka shiga"lokacin da suka iso gidan har 9:30am tayi"Amaan takasa zaune da tsaye"tana jin k'arar motoci ta fita da sauri mommy na tsaidata ta wuce Aguje "tana sanye da gownt d'in lace red ta yafa mayafi red saman gashin kanta data d'aure Abaya"wanda yasha gyara"lips nata sun k'awatu da red d'in lipstick "ba k'aramin kyau Amaan tayiba"tana isowa haraban gidan su sharif na shigowa "bata dena gudun ba dukda ba sosai takeyiba ta nufi gefensa"shi kuwa bud'e mata hannayensa yayi"mus'ab dai na tsaye yana kallonsu yana dariya"bata rungumesa ba saidai ta tsaya gefensa tana maida numfashi fuskarta shimfid'e da k'ayataccen murmushi Ahankali tace"hamma nah kayi kyau"b'ata fuska yayi yajuya mata baya"mus'ab ya kauda kai yana fad'in Amaan Ina kwana?"da sauri ta maida masa gaisuwar ya Amsa ya wuce ciki"ita kuwa gaban shariff ta dawo tana fad'in menene kuma salfad? koban maka kyau bane?"....kinyi kyau harkin gaji salfad"Asalima baki tab'a yimun kyau kamar na yauba"sai naji banso mus'ab ya kallekiba"kukan shagwab'a tasaka tana kwasar fili tana doddoka k'afafuwanta tace"shima kishi kakeyi dashi?yabita da kallo yana jin kamar ya mannata da jikinsa"murya can k'asa yace"ya Isa haka kinga karki b'ata kwalliyarki"bana kishi da mus'ab wasa nakeyi"da gaske?"eh mana"to ki kalleni mana"babu musu ta kallesa suka had'a Ido"Atare suka saki murmushi tace"Ina kwana?"lafiya qlau salfad"Ina fatan kinyi mafarkina Adaren?"kaiko salfad? hmm! kaje kuyi break fast d'in"ganinki yafimun naci komai Amaan"Ina sonki har bansan iyakaba"bana zaton ko su mommy zasu fini sonki"tayi murmushi tana danna wayarta ta shiga vedio tafara d'aukarsu"sai shige mata shariff yakeyi"ita kuma tana d'an dojewa"sunfi mintina 20 suna vedios yana biye mata sannan suka idar"Amaan ta kallesa salfad bakaji ko?"me kuma nayi ?"meyasa bakaje wajen Askin ba?"yanzun idan zamu fita saiki rakani ko? yakare maganar yana kallonta"uhmm"to jeki idan mun gama zan kiraki saiki fito mu wuce"nidai to muje na rakaka bakin k'ofar parlourn"yana murmushi yace"to"saida suka iso bakin k'ofar shiga parlourn sannan ta wuce cikin gidan"mus'ab na zaune yayi hani'an yana waya da matarsa be jira zaman jiran shigowar shariff ba"kallo d'aya shariff yamasa yanemi waje ya zauna....cikin nutsuwa shariff yayi break fast d'insa"Aransa yana yaba yadda Amaan da mommyn ta sukayi matuk'ar iya tsara girki"yana kammalawa yakira Amaan Akan ta fito su wuce...ita dashi ne a back sit zaune "sai driver da mus'ab a front sit"suna tafe suna fira irinta masoya wanda mus'ab bema jin me suke fad'a sbd yadda suke maganar k'asa k'asa.....sunsha yawo sosai"har wajen Askin saida sukaje shida ita da mus'ab suka shiga ta zauna Ana masa suna fira"wasu nata kallonsu"sai wajen k'arfe 2 pm suka dawo harda uban shopping daya mata"bayan sun sauke Amaan suka wuce masaukinsu , "Anan su Alh isya (yayan Ammi) da Alh lawal k'anin mahaifin su shariff suka samesu "sai suka had'u suka iso Atare gidan su Amaan "daddy da Abokansa guda biyu suka musu tarban mutunci"naira Millon 2 Aka kawo kud'in gaisuwa da kayan saka rana "tsakanin lemo, cartoon d'in biscuits, chiweengum,sweet,ruwa da sauransu "Ankawo kusan cartoon 100 aka jibge"daddy ya d'auki naira dubu d'ari biyar yace"sun Isa yabashi Amaan ne dan Allah da kuma sbd kyawawan halayensa"sosai su Alh lawal sukayi mamakin rashin son Abin duniya da daddy yanuna"sunso ya Amsa Amma yak'i ya Amsa"sosai sukayi murna domin haka yanuna cewa su surukan Arzik'i ne"shi kansa shariff ya yaba da karamcin daddy"Atake Aka saka ranar Auren Amaan da shariff wata ukku masu zuwa"sai wajen sallar la'asar gaba d'aya sukayi hararramin tafiya gida"kuma harda sharif zasu tafi, jirgin k'arfe 4 zasu hau"body quards nasa kuma su wuce gobe da safe ta mota.....bayan sun gama sallama da daddy shi yatsaya bakin get yakira Amaan yasanar mata tazo ta samesa bakin get"saidai bayan sun gama wayar yafara tunanin yadda zai rarrasheta ta yadda yatafi gida yau.....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *55&56* ........yana cikin wannan tunanin yaji sanyayyan k'amshin turaren ta da sautin siririyar muryarta tana masa sallama "be Amsa ba sai cewa yayi inye salfad d'ita ta zama Amarya....kai hamma Abinda ko bikin ba'a yiba"dukda haka ke Amarya ce ko?"nidai Allah ah ah"kinsan wani abu?"ah ah"kiran gaggawa yasameni A office ,shine saina sanar musu baby nah ta hanani zuwa sbd bata san yin nesa dani"sai suka buk'aci kuyi mgn ta waya kokin yadda na tafi..... Ayya hamma niba zan hanaka zuwa ba"kaje kawai Allah yabaku sa'a"tayi maganar kanta sunkuye"yanata kallonta yana nazarinta kafin ya koma mgn ta rigashi da cewa bara nakawo maka sakon Ammin"shifa d'an Aiken banda shine?"eh mana "idan kanaso sai kadawo next week"ni Allah ban yardaba yanzun nakeso"tayi murmushi kawai ta juya ta tafi ranta gaba d'aya babu dad'i sbd zai tafi"shi kansa beson yatafi ya barta"zai dai tafi ne sbd yana yin Aikinsa"bata jumaba tadawo rik'e da kwalaye guda biyu manya da aka shirya meat pie da donut had'e da samosa, cake, dambun kaji....ko baki fad'a ba nike da na k'asan Ammi nada na saman"gyad'a masa kanta tayi ya Amsa yana kallon ta yace"muje mota"babu musu suka jera suka nufi wajen get"idanuwanta sun ciko da k'wallah "bataso tasaka shi Adamuwa shiyasa ta daure dai"mus'ab dake zaune yana kallonsu ta glass"bayan shariff yasaka sak'on a boot ya kalleta yana murmushi murya can k'asa yace"karkiyi kuka salfad kinjiko?"idan kuma kikayi raina zai bani hakan"idan mun shiga jirgi zan kiraki"to hamma Allah yatsare kuma nidai karka dinga mgn da wasu matan ko?"kishi ko?"turo baki tayi ta matsa ta bud'e masa k'ofar motar"Aba zata taji yashafi gefen fuskarta da karan hancinta sannan yashiga cikin motar "ta kallesa da sauri"yad'aga mata gira yana kasheta da tsadaddan murmushinsa"ta kawar da kanta tana fad'in ka gaishemun dasu Ammin sosai"yaya mus'ab ina gaida Ahmed da ummansa"to shikenan Amaan zasuji"shariff ya kalleta yana d'an d'aure fuska yace"wannan shashashan nasaka sun sakesa na kuma bashi Abinda ya bukata"bance bayan gaisuwar zumunci ba wata mgn ta had'aki dashi "dato ta Amsa tana rufe musu k'ofar ta wuce"mus'ab ya jinjina kai yana fad'in sai kace Aurenta kakeyi?bakada labarin ta zama matata ne?"dariyar rainin hankali mus'ab ya shek'e da ita....sai yamma gab da sallar magrib shariff yashigo cikin gidan"fuskarsa d'auke da k'ayataccen murmushi"kallo d'aya zaka masa kasan yana cikin farin ciki"yaransa biyu na biye dashi da kaya nik'i nik'i"Abdallah da Ammi na zaune a parlourn tana masa mgn yatafi masjeed Ankusan kiran sallar magrib"murmushi Ammin tayi ta Amsa sallamar tasa"ya zauna kan kujerah"Abdallah na murna yace"yaya ka kusan zama mijin Anty Amaan"Allah yasa Alkhairi "ko Ajikin shariff yace"Ameen Autan mu"Ammi na sameku lafiya?"Alhamdulillah! kagama b'oyemun inda kaje ko?"yayi y'ar dariya yana fad'in duk suna gaisheku"gashi tabayar Akawo miki"Allah sarki y'ata me kuma nasamu?da kansa yatashi ya d'akko kwalayen ya ajiye gabanta"tana dubawa k'amshin spices da curry yadaki hancinta"komai na nad'e cikin leda me k'yalk'yali Anyi rafin.... Abdallah ya mik'e tsaye yana fad'in bara nakawo plate Azuba mun kasona Ammi"nasan yaya sadeeq daya gani k'ilan kasona yarage yawa"yak'are maganar yana nufar dining area"Ammi tace"bazan zuba ba kaje kayi sallah tukum"shagwab'a yakamayi wai Azuba masa idan yadawo zaici"sharesa Ammi tayi tana duba komai"masha Allah! gaskiya naji dad'i sosai kaga na Ajiye wasu da bazasu lalace da sauri ba sbd bak'i"dama mommyta ta sanar mun kasuwancin datakeyi kenan?eh hakane"bara na wuce nayi Alwallah "Ad'ibarmin nawa pls"babu kasonka tunda kaci Acan"bece komai ba yayi dai murmushi yana k'ok'arin tashi kiran Amaan yashigo cikin wayarsa"ya d'auka yana fad'in my salfad! uhmm" har ka iso gidan?"eh inama gaban Ammi....batayi mgn ba d'it ta kashe wayar "yabi wayar da kallo yana sakin murmushi yace"yanzun Ammi y'arki kunyarki takeji"zata dena insha Allah"su Alh lawal sunmun bayanin komai ta waya"hak'ik'a na yaba da karamcin iyayenta"Allah yasa Alkhairi yakaimu lokacin lafiya"muma nan sati me zuwa zamuyi namu taron saka ranar"shariff na kok'arin mgn sadeeq yashigo"da Alama daga Asibiti yake"Ango Ango!!harararsa sharif yayi yatab'e baki"pls yaya kaga madeenah?"tunda naje ni ban gantaba"to Ammi nidai da Anyi bikinsu yaya sai Adawo maganarmu da madeenah ko?"dakk'uwa Ammi ta masa"yayi k'asa da kai yana murmushi "Abdallah dake duk'e gaban Ammi Ana zuba masa snacks d'in yadinga b'abbaka dariya"kai da waye kake ne?"kaga dan Allah rabu dashi kaje kayi Alwallah kutafi masallaci"cewar Ammi"shiru sadeeq yayi yana hararar Abdallah "shariff ya mik'e tsaye yana kallon sadeeq yace"ina fatan wannan k'azamar yarinyar tabar Asibintin ka? yak'are maganar yana yatsina fuska "kayi hak'uri yaya kasan Anan Aka mata Aiki kaga dole saita d'an yi ko 2 days haka sannan Abata sallama"naga kuma Alamar nadama Atare da ita"dukda tasamu matsala A mahaifarta"bazata iya d'aukar ciki ba yarayu"saidai data samu ciki zai iya zubewa"subahanallahi! Allah ya kyauta"cewar Ammi"shariff yatab'e baki yana d'age kafad'a yace"damuwarta ce taje taci gaba mana"kowa ya tuba dan wuya tubansa beyiba"daga haka ya wuce upstairs...... *bayan wata ukku* kwanci tashi Asaran me rai "da safiya tayi sai gari ya waye cikin ikon Allah"tunda Aka saka ranar shariff da Amaan suka bud'e sabon shafin tsabtatacciyar soyayya"duk week end yana k'ok'arin zuwa yaganta susha fira"baya gajiya dayimata hidima da dukiyarsa kamar besan zafin nema ba"gefe guda kuma madeenah da sadeeq soyayyar su kowa yasan da ita"ayanzun haka dai nasir da mahaifiyarsa iya karsu da family d'in Amaan sai gaisuwa"dan nasir yatsorata da shariff matuk'a "ya yadda ba k'aramin mutum bane shi, yanada izzah da k'arfin iko sbd dukiyarsa da Aikinsa"yayinda gefen Anty zabba'u tuni ta warke tabaro Asibiti Ana cigaba da yimata maganin gargajiya"kuma daddy yabata gida da sanarwa yaranta idan zasu bita babu damuwa idan gidanshi zasu zauna shima babu laifi"sai dangin zabba'u suka hanata Amsar gidan ta koma wajen iyayenta da zama"kowa nata na cewa sbd yaganta da Lalura shine yasaketa"su shamsiya kuma suka zauna gidan ubansu Adak'in mahaifiyarsu"Abin mamaki har waje Anty zabba'u ke fita yawo sbd kamar k'aramar yarinya ta koma"wata rana aka sami wasu matasa su biyu sukayi mata fyad'e"daga ranar ba'a koma barinta fitaba"danginta nata Aibata daddy da mommy"Amma su harkan gabansu sukeyi"Ahaka har lokacin gagarumin bikin su Amaan yafara zuwa"tun saura sati ukku invitition card nasu da free weeding pics nasu ke yawo a social media "wanda shariff yayi mamaki hakan yasa yace"to babu wata bid'ar da za'a yi"da an d'aura Aure zaizo ya d'auki matarsa sutafi ta jirgi gidan Ammi"idan danginta daya saka A d'akkosu ta mota sun iso saisu ka masa ita, washe gari su koma gida...tun saura 2weeks mus'ab da uban gayyar suka kawo lefen daya girgiza jama'ar dake adamawa state da gewayenta"sbd tsananin dukiyar da shariff yazuba Acikin lefen dozin 3 ,harda mota da sark'an gold"kuma Abin murna ba mata suka kawo lefenba balle Ayi zancen tukwici"Aranar Amaan har kukan farin ciki tayi domin ta fahimci mak'iya sunso su tozarta rayuwarta Amma Allah ya had'a ta da wanda zai zama Alkhairi ga rayuwarta"lokacin datake kukan itama mommy shi takeyi"yayinda y'an b'akin ciki ke cewa sbd daddy yaga kud'i yak'i Auramawa nasir salma"su kansu su shamsiya jikinsu yayi sanyi sunadai gefe basu saka kansu cikin hidimar komai ba"mommy bata kyaransu ko tsangwamarsu"ko girki tasanarwa daddy yabasu su dingayin Abinsu da kansu.....wa'azi kawai da lalle Amaan tayi itada k'awayenta"wanda kuma Agobe Asabar Ake d'aura Aure"Ango tun wajen k'arfe 12 pm ya iso shida zugar Abokansa ta jirgi suka kama masauki na musammun"bayan Antaso sallar juma'a yayiwa gidansu Amaan tsinke shi kad'ai....tsananin gyaran da Amaan tasha idan kaganta zaka d'auka baturiyace"tun safe da Aka gama mata dilka ta tafi wajen lalle"wanda lallen yamata masifar kyau Abinka da farar mace"An mata ja da bak'i Abin sai wanda ya gani"tun tana wajen lallen shariff ya sanar mata suna cikin jirki"hakan yasa wajen k'arfe 12:30 pm tadawo gidan ta nema masa Abinda zaici sannan tayi wanka da sallar Azahar "gidan nasu cike yake da bak'i na nesa da sukazo su kwana Ayi biki dasu "madeenah na gefenta tana kallonta tana shiryawa gashin nata bak'i yasha gyara tana d'aure sa yazubo har tsakkiyar bayanta"masha Allah Amaryar hamma shariff"cewar madeenah daketa kallonta"hmm! toya san ranki?"shiru bema kirani ba"to kiran meye zai miki bayan gobe da an d'aura zaku tafi?" ke kiran meye sadeeq ke miki?"deenah na kok'arin mgn wayar Amaan tayi ringing "ta duba wayar tana sakin murmushi tace"Allah sarki my baby shine yakira"shewa deenah tayi"Amaan ta harareta ta d'auki wayar tana masa sallama"sai kuma tace okay gani nan zuwa"daga haka ta yanke wayar tana kallon madeenah tace"pls kije store komai dana Ajiye masa yana cikin tray ki d'auka ki kaimasa zan wuto masa da drinks"kinga ga keys d'in store d'in saiki d'auka"to shikenan Antynmu"Amaan na dariya tace"da karma kice Antyn mana"deena na dariya ta d'auki key d'in ta fita"Amaan ta shafa kwalli da lips stick"ta shafa turarukan da aka had'a mata"sannan ta d'akko sabon d'inkin doguwar rigar shadda da Akayiwa Aiki da pink d'in zare tasaka"ta d'auki mayafi pink ta Aza saman kanta"saida ta kalli kanta ta cikin mirror d'in sannan ta saki murmushi "wasu k'annan mommy ta suka dinga wasa irin kyawun datayi"tana dariya ta wuce ta zuba drinks a tray zata fita suka had'u da deenah zata shigo cikin parlourn"kin kai?"Eh mana" Amma yace ke yafi buk'atar gani ba wani Abuba"gaskiya yaya shariff beda kunya da wuya wannan gobe yasarara miki wlh"gaban Amaan yafad'i, ta bita da kallon ukku saura kwata tana yin gaba"madeenah kuwa ta dinga yimata dariya......tunda Amaan ta murd'a handle d'in k'ofar k'irjinta ke bugawa"tun kafin ta shigo ta shak'i daddad'an k'amshin turarensa da yau tajishi yafi kullum dad'in k'amshi"saidai gaba d'aya yau ta tsintsi kanta da k'in son had'a Ido dashi"kuma yau sai taji fargaban Auren Aranta"da k'yar ta rintse Ido ta daure tayi masa sallama....tunda yaji motsin turo k'ofar ya kafe bakin k'ofar da kyawawan idanuwansa" yana binta da irin mayen kallon tamkar yaune yafara ganinta"fuskarsa shimfid'e da tattausan murmushi"wanda yayi masifar haska fuskar tasa"kasancewar Ammasa Aski da gyaran fuska"b'akin sajen nan nasa har d'aukar Ido yakeyi"Anutse ya Amsa sallamar ta lokacin data k'araso gabansa ta Ajiye tray d'in hannunta ta duk'a murya can k'asa tace"hamma sannu da zuwa ya hanya?"saida ya d'auki kusan second 5 kafin yace"lpy qlau Alhmdllh! batace komai ba tazuba ruwa a cup ta mik'a masa "daya tashi karb'an ruwan saiya had'e da hannunta ya rik'e....da sauri ta d'ago kanta idanuwanta na shigewa cikin k'wayar idonsa"yad'age gira yana kashe mata Ido"cikin k'asa da murya yace"sbd dama kawai ki kalleni yasaka na rik'e hannun"ya fad'a yana cika hannun da sauri sbd wani taushi da yaji hannun nadashi"Amaan kuwa mik'ewa tsaye tayi zata wuce"ya dakatar da ita gun cewa dawo nan mu zauna ki fad'amun yadda kikayi kewata"gaba d'aya yau na fahimci bakison mgn da kallonah ko?"kuma ko d'okin zuwanama baki yiba"saima naga kamar kina jin tsoron zama inda nake"bafa haka bane hamma"uhmm kima dena mun hakan sbd bana so"batace komai ba ta zauna gefensa"ya sauke Ajiyar zuciya yanata kallonta yace"kinyi kyau Amaryata"irin wannan canzawa haka kodai nima naje nayi gyaran jikinne?"yafad'a cikin wata iriyar muryar data haddasa mata jin kasala lokaci guda...waye yamiki lallan nan?"watace "yayi kyau sosai gobe idan an d'aura na dubasa sosai tunda sbd ni Akayishi ko? nidai Allah babu ruwana"kuma shine ka hana Ayi dinner ko?"ta fad'a cikin shagwab'a "salfad bakyajin rarrashi ko?"banaso pictures naki suyita yawo a social media "nasan da Anyi dinner pics za'a yita mana"Ina kishin ko wane kara biti ya kallemun ke"shikenan na fahimta"to wai meyasa tunda nazo bakiyi murmushi ba?"turo baki tayi murmushi na sub'uce mata"shima d'an murmushin yayi yace"kinga gobe kamar haka And'aura ko?"nidai bara na zuba maka Abinci "no fira zamuyi irinta masu Aure.....tasaki kukan shagwab'a tana juya masa baya"kinga ya Isa haka na dena tunda bakyaso"my shagwab'ab'biya"nasan dai gobe zansha shagwab'a ko?"k'in mgn tayi ta sakko k'asa ta zuba masa Abincin"yana ci yana kallon ta yana shak'ar k'amshin turarukan jikinta"saida aka kira sallar la'asar sannan yatafi da nufin da dare yadawo"saidai bedawo ba da daren sbd busy da yayi"Adaren ranar mommy da umman madeenah da k'awar mommy suka zauna suna k'ara yiwa Amaan lactures d'in zaman Aure.... washe gari....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *57&58* ......washe gari misalin k'arfe 11:00 am duban jama'a suka shaida gagarumin d'aurin Auren" *Fahad Ibrahim sharif da Salma sulaiman* Akan sadaki dubu d'ari biyar kacal"d'aurin Auren daya sami halartar manyan mutane da wasu daga cikin shuwagabanni"tunda shariff yaji An shafa fataha ya sauke nauyayar Ajiyar zuciya yana jin dad'i Aransa" yana kuma yiwa Allah godiya daya nuna masa zuwan wannan rana me Albarka da kowa nasa ke jiran zuwanta"ya wanku cikin shadda giznah blue"wacce tayi matuk'ar yimasa kyau"Ammata Aiki da dark blue d'in zare y'ar ciki da malun malun"komai dark blue yasaka daga kan,hula,Agogo,takalmi"ga wani irin k'amshi na musammun yana zubawa"mus'ab babban Abokin Ango yana gefensa shida sadeeq da Abdallah dasu Dr Mansoor da sauran Abokansa da y'an uwa"Ana gama d'aurin Auren Aka fara musu picks"bayan Angama sauran Abokansa dashi kansa suka wuce gidansu Amaan kai tsaye"sbd k'arfe 12 za'a d'auki mutane ta mota su tafi KD"Amarya kuwa da Angonta zasu tafi ta jirgin dazai tashi da k'arfe 12"sbd da k'arfe 3 na yamma zasuyi walimah shida friends nashi Acan KD.....tun wajen k'arfe 10: am Aka gama shirya Amarya da duk sauran kayanta da za'a tafi dasu"duk wanda ya kalli Amaan dole yak'ara kallonta sbd yadda tayi wani irin kyau da shek'i na musammun"tana sanye da wani leshe me tsananin tsadar gaske dark blue "tana zaune cikin k'awayenta"tun tashinta take fargaban rabuwa da gida"lokacin dataji Anata rangad'a bud'a saida gabanta ya tsananta fad'uwa"daurewa kawai tayi dukda har cikin zuciyarta taji dad'in kasancewarta mata ga shariff"tana jin Ana cewa ga Anguna nan sun iso Ana jiran Amarya da k'awayenta....jikinta yafara rawa"tana cikin wannan yanayin umman madeenah tazo taja hannunta suka fito daga cikin parlourn....ta lumshe idanuwanta sbd k'amshin gwanin nata data shak'o"sai hayaniya da surutun Abokansa takeji"umma ta juya tabar wajen,kawayen Amaan duk suka biyota Abaya....hucin numfashinsa dataji gefenta yasaka ta bud'e idanuwanta dake rufe zuciyarta na bugawa"miye na rufe Ido salfad?taji tattausan muryansa"sunkuyar dakai k'asa tayi saidai taji yakama hannunta ya had'a da nashi yana fad'in mus'ab ku bari Agama mana da ita sai Amana daku"okay to ku matsa daga can gefen flowers d'in can"bece komai ba yana rik'e da hannunta suka wuce"Dr mansoor nata kallonsu har shariff ya lura"sauran Abokansa kuwa sunyi mamakin kyawun Amaryar "dukda dama sun san miskilin namiji da wuya ya Auri marar kyau wacce bata waye ba....mrs shariff babu mgn balle gaisuwa?"kamar ma fushi kikeyi zaki bar gida ko?"yak'are maganar tamkar meyin rad'a"d'an turo baki tayi tana gyad'a masa kanta murmushi na sub'uce mata"da sauri graphar d'in ya d'auka.... d'aukar mu kayi bamu shiryaba?"cewar shariff"Ai yallab'ai ba k'aramin kyau kukayiba gaskiya "okay to cigaba da yimana"yafad'a yana makama mus'ab harara daya tsaresu da Ido"shariff ya matso dab da ita har jikinsu na gugar juna ya manna bakinsa saitin kunnanta murya can k'asa yace "kinga mus'ab nata kallonmu sbd gulma ko?"tsabar yadda jikin Amaan yasaki kasa mgn tayi illah tayi d'an murmushi kawai "shima shariff na tayata"yayinda friends d'insu shida ita keta kallonsu suna shewa cikin burgewa"me photo kuma yana bakin k'ok'arinsa wajen d'aukarsu"saida aka musu styles kusan kala biyar suka d'ai"sannan Abokansa da nata suka shigo suka sakasu a tsakkiya Aka d'auka"daga bisani sukayi da hamma yusuf da khalifa da sadeeq "daga k'arshe daddy ya tsaya gefen shariff"mommy ta tsaya gefen Amaan Aka d'auka "Ana gama pictures d'in gaba d'aya Amaan ta rikice sbd ganin dai da gaske tafiya za'a yi da ita"daddy ya janye su gefe guda a parlourn bak'i yafara musu nasiha me shiga jiki" sannan suka fito yana rik'e da hannunta tanata sharb'an kuka ga Alkyabba Ajikinta data rufe har kanta"I'm sorry kinji?"zan dinga kawoki kina ganin kowa da kowa kinjiko?"k'in mgn tayi saidai ta rage sautin kukan nata"mus'ab dake tsaye yana jiransu sbd Atare zasu wuce ya iso gaban su yana fad'in ran gimbiya ya dad'e"pls muje mus'ab bazata iya mgn yanzun ba sbd kasan ciwon rabuwa da gida"Eh gaskiya hakane"daga haka suka nufi compound d'in gidan suka shiga mota driver yajasu"kai tsaye Airport suka dosa"bayan sun hau jirgi driver d'in yakoma gida....tunda suka shiga mota har zuwa shigarsu cikin jirgi Amaan batayi mgn ba "kanta na b'oye cikin Alkyabbarta"yayinda uban gayyar ke rik'e da ita tamkar za'a k'wace masa ita"koda suka zauna be cika mata hannunba"saida jirgin yatashi ta rirrik'esa sbd wannan karon ne tafara shiga jirgi Arayuwarta"d'an murmushi yayi Anutse yace"karki damu ko zakiyi bacci ne?"k'in mgn tayi saidai ta aza kanta saman kafad'arsa ta rungume hannunsa guda ta rufe Ido"ya shafi fuskarta ya sumbaci hannunta guda"saida taji tsikar jikinta ta tashi"shidai mus'ab yana zaune yana kallonsu"tun Amaan na tunani har bacci ya kwasheta saidai taji hucin numfashinsa gefen fuskarta da k'amshin bakinsa yana mata mgn k'asa k'asa"da sauri ta bud'e Ido"saiga fuskar shariff saman goshinta har gemunsa na shafo goshinta"hannunta tasaka da nufin ta ture masa fuska saiya saki murmushi ya rik'e hannun"ta saki kukan shagwab'a"da wannan rigimar kuma kika farka salfad?"toni saika kama tayar dani bayan ban gama bacci nah"karki damu mun sauka ne shiyasa na tasheki"Anjima zakiyi baccinki saman hak'ark'arin salfad naki ko?"k'in mgn tayi"yasaki y'ar dariya yana kallon mus'ab na kok'arin fita"shima saiya tayar da ita tsaye suka fito yana cewa koya dauketa ne?"k'in mgn tayi yanata murmushi yana tsokanarta"har suka iso wajen motar da driver d'in mus'ab yayi parking"Amaan da shariff suka zauna back sit"sai mus'ab ya zauna front sit "sai bayan sun d'auki hanya sannan shariff yace"to salfad bud'e mun fuskar ko?"nok'e kafad'arta tayi tana son k'wace hannun ta dake cikin nasa"shi kuma sai yak'i cikata"kinaso na baki kunya ko?"nanma tayi shiru"be fasa tsokanartaba har suka iso gida "daga wajen get driver d'in yayi parking "shariff na d'an murmushi yace"Abokinah sai bayan sallar la'asar mu had'u wajen walimar"mus'ab na dariya had'e da binsa da kallon tuhuma yace"ba 3:00 pm akace ba za'a yo?"na fasa ne"yafada suna fitowa daga cikin motar"sai bayan ya d'auki troley d'in kayan Amaan sannan suka ja motar"Amarya bakya laifi ko?"yafad'a yana kama hannunta suka nufi cikin get d'in gidan su"be kula securities da ma'aikatan gidan maza dake son tsaidashi suyi masa Allah yasa Alkhairi ba"da sauri yaja hannunta sukabi tacan baya inda k'ofar shiga sashensa take"be bari jama'a y'an biki dayake hangowa d'aidaiya ba wasu sun gansu"Amaan kuwa dayake fuskarta Arufe take batasan meyake yiba saida taji sun shigo cikin parlourn sa yana k'ok'arin janye mata hular Alkyabbarta data rufe mata fuska"sannan ta fahimci bataji motsin kowa ba ko maganar kowa"yana cire mata ta d'ago kanta tagansu cikin parlourn sa"saida taji fad'uwar gaba ta dake tana sunkuyar da kanta"zomuje ciki ki huta muyi wanka sai mutafi sashen Ammin ko?"yak'are maganar yana nuna mata k'ofar bed room d'insa...nidai hamma ka kaini can d'in mana"ni meyasa bakyason zama tare dani ne?"babu komai fa"shikenan kije ke kad'ai "da sauri ta kallesa ya kauda kansa"saidai yana rik'e da hannunta.....jikinsa ta fad'a ta chukukuyesa tana kukan shagwab'a....rintse idonsa shariff yayi da sauri yana dafe bango sbd ganin zasu fad'i shida ita"matseta yayi Ajikinsa murya can k'asa yace"menene kikeso?"bakai bane bazaka kaini shashen Ammin ba"da k'yar yayi jarumtar cewa"inaso mu d'an huta ne shiyasa salfad"na lura kamar bakya sona ko?"hakama zakace?"Eh mana "tunda gashi kina guduna ko?"yak'are maganar yana sinsinar gefen wuyanta ta lumshe Ido zuciyarta na bugawa....zaki yadda muje mu huta ko?"wani sabon kukan shagwab'an tasaka tana turje turje Ajikinsa wanda ya burkita masa lissafi lokaci guda"babu shiri yajata saman cinyoyinsa suka zauna kan kujerah 2 seeter"bacin fad'uwa babu Abinda gaban Amaan keyi"ya cire hularsa ya Ajiye gefe yana duba Agogon dake d'aure Adamtsan hannunsa"k'arfe 2:15 pm"lokacin sallah yayi salfad"karma kicemun bakyayi nasan kinayi bakifi 5days da samun tsarkiba....wai dama haka mutumin nan yake?"tafad'a cikin zuciyarta tana jin bala'in kunyar ganinta saman cinyoyinsa"hannunsa guda yasaka yad'ago kanta ta lumshe Ido"da sauri ya manna bakinsa saman nata yafara tsota kamar zai cinyesa"Amaan ta zaro Ido waje tana son ta k'wace saidai yak'i bata damar yin hakan"saidai ya shanye jambakinta da consilar da aka shafa mata tas sannan ya k'yaleta yana koma matseta Ajikinsa "itadai tayi shiru dan wani irin mugun tsoronsa ne Aranta"Akwai hijab cikin kayan ki?uhmm"okay yafad'a yana k'ok'arin tashi da ita ya dauketa"wayyo hamma Ina zaka kaini?"matsoraciya kawai sallah zamuyi ba wani abu ba"yafad'a yana tura k'ofar da k'afarsa suka shiga ciki"saman bed ya Azata yana fad'in bance ki sauka ba"daga haka yafita"Amaan ta turo baki tana kallon d'akin "shine sbd saurin ya shirya duk ya Ajiye kaya ko?menene kike cewa ke kad'ai?"da sauri ta b'oye fuskarta cikin cinyoyinta tana sakin k'aramin kuka"ya girgiza kansa yana fad'in me kuma kikeso?"bakai bane kaja kwalliyata dukta goge"bara muyi sallah na kira mus'ab yaturo meyiwa bilkisu make up saita miki"k'in mgn tayi yayi murmushi yana zare malun malun d'in jikinsa da rigar"sai yayi saura daga shi sai dogon wondo da farar best"salfad tashi muje ki rakani nayi Alwallah"idan kuma zakiyi fitsari ki fara shiga ni bana jin fitsari.... innalillahi!wai dama haka hamma yake beda kunya kota miyan bacci?"jin yavmatso gabanta yaduk'a yasaka ta dena tunanin zucin ta d'ago kanta suka had'a Ido"da sauri ta rintse Ido tana fad'in nidai ka maida rigarka ko?"Ina tsoron muje yin Alwallah ki jik'ani da ruwa salfad"shiyasa na cire sbd lura kin maidani wani kakanki ko?"dariya ta kamayi tana fad'in kamar kasani kuwa jik'aka zanyi"Amma nidai nizan fara shiga"to naji bud'e idon mana"yafad'a yana aza kansa saman cinyoyinta ya kwantar"ta bud'e Ido ta kallesa"saita turo d'an bakinta tana murd'e masa kunne"yasaki y'ar k'ara yana fad'in yaushe kika iya mugunta salfad?"wayyo hamma! lokaci na tafiya muyi sallar"bece komai ba ya janye kansa yana fad'in jeki fara shiga"batace komai ba ta cire Alkhabbar da plate shoes d'in k'afarta ta sakko daga saman bed d'in"saida tasaka silifas nashi dake Ajiye saman well come carpet dake Ajiye bakin gaban toilet d'in ,sanna ta shiga"saida ta murza key sanna ta kama ruwa tayi Alwallah d'in kafin ta bud'e"tana bud'ewa ya shigo"yabita da wani irin sanyayyan kallo"ta sunkuyar da kanta"beyi mgn ba yafara Alwallah d'in"ta matso ta dibi ruwan tana yarfa masa tana dariya"yana murmushi yana Alwallah d'insa be kulataba"tana ganin yagama yayi kanta Aguje ta fito daga cikin toilet d'in tana dariya"shima yana dariya yabiyota"ta saki k'ara tana fad'in pls salfad kayi hak'uri "hmm !bazan kyalekiba yarinya bara mu gama sallar"yak'are maganar yana d'aukar rigarsa yamayar"ita kuma ta duk'a ta bud'e troley nata ta d'akko hijab "shi kuma ya dauki prayer mate yana murmushi ya shimfid'a musu yana jinsa cikin farin ciki musammun da yaga ta fara sakin jikinta dashi.....yana k'ok'arin kabbara sallar wayarsa babba ta hau ruri"sharewa yayi ya kabbara sallarsa"bayan sun idar Amaan ta tashi taje ta d'akko wayar tazo gabansa yana shafa Addua ta mik'a masa batare datace wani abuba "saiya had'a da hannunta ya rik'e"saidai daya duba kiran yaga Ammi ce saida gabansa yafad'i "janyo Amaan yayi saman jikinsa yana fad'in zoki zauna"badan tasoba ta zauna shi kuma yabi kiran Ammin.... sai gab da zata tsinke Ammi ta d'auka tana fad'in sannu ishashshe me mata! wato sbd ka nuna bakada kunya shine katafi da Amaan d'in sashenka?"idan har kayi hak'uri da dare ba gidanka za'a kai taba?....kiyi hak'uri Ammi zan rakota yanzun"Amma waye yace ya ganmu?"bansani ba"ta fad'a tana yanke wayar"yana jin hayaniyar mutane"sauke wayar yayi ya kalli Amaan ta kauda kanta tana k'ok'arin barin jikinsa"be hana taba yana dai kallonta ta nufi gefen bed d'in ta d'auki d'an kwalinta da Alkyabbarta tasaka"hamma! uhmm kina son tafiya ko?"nidai kazo muje"bece komai ya d'auki troley d'in kayan ta yamatso ya kama hannunta yana fad'in zan turo meyin make up ta miki "kanta ta gyad'a masa"mgn fa zakimun ko saina siyi bakin?"nanma shiru tayi"sai yayi murmushi kawai suka bar side d'in "ta inda suka biyo tanan suka koma bi suka nufi babban parlourn cikin gidan"mutane na ganinsu aka fara bud'a "dama fuskarta Arufe take"mahaifiyar mariya ta matso ta kama hannunta ta nufi d'akin Ammi da ita"sauran dangi da Abokan wasansa suka fara tsokanarsa MISKILIN yamusu banza"saidai fuskarsa da fara'a "sai kallon d'akin Ammin yakeyi yana jin kamar yabisu yadai d'aure yafita yana Amsa waya..... Amaan kuwa bata tab'a zaton haka dangin shariff suke da kirki ba"gaba d'aya kowa tattalinta yakeyi"Ammi kamar ta goyata sbd so, sai nan nan takeyi da ita da nuna mata kulawa "ita da kanta ta tsareta taci Abinci"wanda ba sosai taci Abincinba"bayan taci Abincin"Ammi tasaka umman Mariya takaita d'akin bak'i tayi wanka ta shirya cikin riga da siket na Atamfa me golden super exlusive"tana gama sallar la'asar me make up datazo tun d'azun tafara yimata"fad'in kyawun datayi b'ata bakine"dandanan masu Iphone suka fara yimata pictures"tana kallon kiran shariff na shigowa cikin wayarta ta sharesa"sai wajen k'arfe 5 na yamma dangin Amaan suka iso gidan"sun sami tarba ta mutunci wajen iyayen shariff"saida sukaci suka k'oshi Akayi sallar magrib sannan suka bada Amanar Amaan "sannan Aka d'auki Amarya Aka nufi katafaren gidanta dake Anguwar sarki da ita......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *59&60* ....... Lokacin da Amarya ta iso gidan ta har Anfara kiraye kirayen sallar isha'i"dukda fuskar Amaan Arufe take cikin Alkyabba bataga gidan ba"ranta yabata ta dace da gida irin na more rayuwa dako a mafarki bata tab'a zaton zata zauna irin saba"sbd yadda taji mutane nata fad'in tubarakallah masha Allah da ganin gidan"gidane na gani na fad'a ,wanda kallo d'aya zaka masa kasan nera tayi kuka ta zauna"komai Atsare cikin tsari yake"ga ma'aikatan dake kula da gidan da securities ko Ina"d'aki biyu da kitchen iyayen Amaan suka mata jere a down stairs "sai kayan kallo da dining table"wanda suma kayane masu tsada"a upstairs kuma shariff yamata kayan waje tun daga furnitures zuwa sed d'in kujeru da kayan kitchen da labulaye"gaba d'aya mutane sun rikice santin gidan kawai Akeyi"sai wajen k'arfe 9 na dare kowa ya watse bayan Angama shiryama Amaan kayan sawarta dana lefenta a can d'akinta dake upstairs "b'akin sun koma gidan Ammi washe gari da safe su koma Adamawa state.... matar mus'ab ce kawai da madeenah suka rage Acikin gidan"da k'yar Amaan tayi sallar magrib da isha'i sbd fargaba"madeenah nata tsokanarta.....wajen k'arfe Tara da rabi Ango ya iso bayan ya gama disga friends nashi game da beson rakkiya"yadda be raka kowa ba shima haka baya buk'atar rakkiyar kowa"yana sanye da wani milk d'in voile me taushin gaske"An masa Aiki da dark brown d'in zare"ya Aza hula da takalmi cover dark brown"yayi masifar kyau fuskarsa tayi haske da shek'i"yana zuba wani irin k'amshi na musammun me kashe zuciya! mus'ab na biye dashi yana rik'e da ledoji"ba suma shigo ciki ba suna daga wajen had'ad'd'iyar barandar dake bakin k'ofar shiga cikin parlourn"shariff ya kalli mus'ab yana fad'in kira bilkisu su fito itada wannan yarinyar me rawar kan nan da sadeeq keso"dariya mus'ab yayi yana fad'in bakada kirki Abokinah "saurin meye kakeyi haka?"ka daibi y'ar mutane Ahankali dan Allah "sbd nasan duk inda tuzuru yake ba'a rabashi da fitinah...banza shariff yamasa yana danna waya"mus'ab kuma be koma mgn ba yafara k'ok'arin kiran bilkisu "bayan ta d'auka yasanar masa su fito harda madeenah su sauketa Agida"k'in mgn tayi"bayan ya kashe wayar yace"shariff ka rufan Asiri idan noory ta fito kasanar mata yarinyar nan madeenah budurwan sadeeq ce"kaji yadda ta Amsa mun danace su fito kar tayi zaton ko son yarinyar nakeyi....wai sbd kawai ta Amsa ciki ciki shine ka rikice haka?"banza mus'ab ya masa sbd jin motsin bud'e k'ofar da bilkisu tayi suka fito"saidai kuma fuskarta babu walwala ko kad'an"shariff yadinga murmushi kafin yace "nooryn Abokinah wannan fa babyn sadeeq ce kike fushi zata shiga motar mijinki...danda nan bilkisu ta washe baki tana sauke Ajiyar zuciya"shariff yadinga tsokanar mus'ab kafin suyi musabuha ya Amshi ledojin suka wuce shi kuma ya shiga ciki.... fuskarsa cike da Annuri ya k'awatata da k'ayataccen murmushi yaturo k'ofar parlourn ya shigo da sallama"kai tsaye upstairs ya nufa"Ahankali ya murd'a handle d'in k'ofar bed room d'in Amaan"Anutse yayi sallama cikin taushin muryansa yana zubama Amaan Ido"ya shak'i k'amshin d'akin daya had'u dana turarukan jikin Amaan ya lumshe Ido"salfad na k'araso ko saina siyi bakin ne?"yafad'a yana yin tsaye yanata kallonta"k'in mgn Amaan tayi gabanta nata fad'uwa "shariff yayi murmushi ya k'araso ya Ajiye ledojin hannunsa gefen k'afafuwan ta"kafin ya zauna gefenta"ta rintse Ido tana jin mutuwar jiki sbd k'amshin turarensa data shak'a"Ahankali ya Aza hannunsa saman kanta ya janye mata mayafin"ya sumbaci goshinta yana fad'in barka da zuwa sabuwar rayuwa SALMAH! Alhamdulillah! da Allah ya nuna mana wannan rana me Albarka"ubangiji yabamu zaman lafiya da zuria ta gari"Amaan da idanuwanta ke a lumshe ta Amsa da Ameen Acikin zuciyarta"Ahankali tace"Ina wuni?"lafiya qlau ya bak'unta?"k'in mgn tayi"yasaki murmushi yace"tashi muyi sallar nafila saiki kwanta ki huta ko?"nanma batayi mgn ba saita mik'e tsaye ta wuce bath room"shi kuma ya zauna harta fito"tunda ta fito yana lura da ita tak'i kallon gefen dayake zaune"wajen ward rope ta nufa ta d'akko hijab da prayer mate ta shimfid'a"bayan ta saka hijab d'in tayi tsaye"ya girgiza kansa yana fad'in yau wata sarauta kikeji ko?"batace komai ya matso yajasu sallar"bayan sun Ida yadafa kanta ya mata Addu'ar da Annabi mohd S A W yakoyar Ayi Adaren farko"bayan ya gama yace" ta cika musu da Addu'a"batayi musuba ta fara karanto Adduo'i cikin nutsuwa"ya lumshe Ido yana saurarenta har suka shafa"yaja hancinta yana fad'in mlm Amaan"nidai na kashe wannan sunan Amaan d'in ko?"uhmm Ai baya kasuwa sunan nan har Abada"har yaranmu sai naba labarin sunan nan"k'in mgn tayi tadaiyi shiru"shi kuma yamik'e tsaye Anutse yafita"tayi tagumi,be jimaba yadawo da cups da plate Ahannunsa"ledar daya shigo da ita ya d'akko yazuba komai yana satar kallonta"ya lura gaba d'aya Atsorace take"Aransa yace"wai sbd tsoron first night shiyasa Amare keyin haka??kallonta yayi yace"salfad"uhmm"kallonah fa zakiyi kiyi mun mgn"nidai Allah bazan iyaba"ta fad'a cikin shagwab'a tana sunkuyyar dakai "bece komai ba ya gyara zamansa gefenta ya d'auki cinyar kaza ya nufi bakinta da ita" ta kauda kai"daurewa zakiyi tawan kinjiko?"d'azun Ammi tacemun ba sosai kika ci Abinci ba "to kai kaci Abincin ma?"naci wajen walimar da mukayi"batayi mgn ba ta Amsa....yana bata shima yana d'an ci"yana kuma janta da fira"har tace ta k'oshi "be matsa mata da saita k'araba yabata frash milk"kuma babu laifi itama tasha sosai"bayan yagama bata ta mik'e tsaye ta nufi bathroom"ruwa ta kama tayi brush kafin ta fito"koda ta fito bata sameshi A cikin d'akin ba"hakan yasa ta cire kayanta tasaka doguwar rigar bacci me hannun best"bayan ta k'ara shafa turarukanta ta kashe hasken d'akin" sannan ta kunnah lamp ta kwanta tana Addu'ar Allah yasa kar shariff yadawo d'akin....yad'an jima be dawo ba kusan mintina 15 yayi"harma Amaan na murna Aranta sai taji motsin turo k'ofar da yayi"k'irjinta yabuga da sauri ta lumshe Ido tamkar meyin bacci.....Ahankali ya hauro saman bed d'in yana kallonta jikinsa na bashi idonta biyu ba bacci takeyi ba"matsowa yayi sosai kusa da ita ya Aza kansa saman pillow d'in data Aza nata kan....dariya ta kusan sub'uce masa sbd yadda yaji jikinta ya d'auki rawa"sosai ta bashi tausayi"Aransa yace"my salfad kenan! yau bazan miki komai ba tunda Atsorace kike dani"sai gobe idan kin huta kowa yatafi tukum zamuyi wannan gamon.....hammaaaaaaaa! ni kaje d'akin ka mana ka kwanta"muryarta ta katse masa tunani"hannunsa guda ya Aza saman cikinta ya sark'e hannunta da nashi yana murzawa cikin wani irin yanayi"yana manna fuskarsa gefen wuyanta yana mgn k'asa k'asa....salfad dama Ana korar me gida Aduk inda yashiga Agidan sane?"yak'are maganar yana k'ara shige mata"bayanta ya mannu a k'irjinsa....rintse Idonta Amaan tayi gaba d'aya jikinta ya mutu murus"da k'yar ta iya d'aga gudan hannunta da nufin ta ture masa fuskarsa sai hannun nata ya sauka saman lallausan b'akin sajen sa dake matuk'ar bata sha'awa Asaman kyakykyawar fuskarsa "bata san lokacin data dinga shafa masa ba tana ja masa shi har zuwa saman sumar kansa me laushin gaske"shariff ya lumshe idanuwansa yana k'ara shige mata yana sakar mata hucin numfashinsa"my salfad! uhmm meyasa bakya son mu kwanta tare?"k'in mgn tayi sai k'aramin kuka data saki tana son janye hannunta daya rik'e "shi kuma yak'i sakin hannun nata"saima yaja devut yarufe musu iya cikinsu ya had'e k'afafuwansa da nata waje guda yana murzasu cikin wani yanayi dake saurin karya langwan y'a mace "Amaan ta sauke numfashi tana k'ara shige masa"shi kuwa kwanciyarsa ya gyara ya maidota samanshi"saidai lokacin da nashanunta suka gogi k'irjinsa shine kawai yasan duniyar daya tsintsi kansa Aciki"k'ank'ameta yayi da sauri yana d'ago kanta yayi saurin cafkar bakinta yana masa wata iriyar tsotsar dake saka mutum fita hayyacinsa...da farko Amaan taso tak'iya saidai yanayin yadda yadinga sarrafa jikinta sai gashi tana bashi had'in kai suna kissing d'in juna"cikin dubara shariff ya rabata da rigar baccin dake jikinta"kafin ya zare bakinsa daga cikin nata yamaida saman dukiyar fulaninta....wani irin nishi Amaan ke saukewa tana shafa gashin kansa zuwa bayansa suna maida numfashi Atare"wani irin zazzafan romance shariff ke Aikama Amaan dashi Aduk sassan jikinta"shi kansa ya fita daga hayyacinsa"dan komai na shirin faruwa Amaan ta farga takama yimasa kuka da turesa"shareta yayi yaci gaba da romancing d'inta"da k'yar ya samu nutsuwa ta hanyar romance d'in kawai, sun shafe Awa biyu sunayi harta gaji ta barsa yana ki d'ansa da rawarsa"gudun kawai kar b'akin da zasu tafi gobe su fahimci wani abu yasaka kawai ya k'yale Amaan"Amma bayan wannan dalilin da tuni me Afkuwa ta Afku.....sai k'aramin kuka take saki tana turashi sbd gaba d'aya samanta yakoma da Abin yayi girma"da k'yar ya iya cewa menene salfad?"bakai bane kak'i d'aga ni"bece komai ya janye jikinsa"ta saki k'ara tana rufe fuskarta da sauri sbd ganin babu komai A jikinsa"kasancewar Akwai hasken lamp Adak'in"shi kuwa murmushi yayi ya fincikota ya mannata da jikinsa" takama shure shuren son k'wacewa"kinsan Allah salfad koki nutsu kona miki me gaba d'ayar"tausayinki nakeji"saidai dakin san yadda nake da Ana d'aura Aurenmu zaki bani kanki sbd tausayi nah Amaan"bazan miki komai ba bayan romance d'in"bana son kina guduna dak'in sakin jikinki dani...dena shure shuren k'afafuwan tayi sbd kalamansa sun saka jikinta yin sanyi"cikin sanyin murya tace"to hamma muyi bacci ko?"ni sai nayi wancan wankan kefa?"kwantar da kanta tayi saman k'irjinsa ta nok'e kafad'arta tace"nidai babu wani wankan da zanyi"bansan k'arya fa salfad?"Allah ni salfad bazanyi ba"kuma bazan rakaka ba kayi ba"ta k'are maganar tana murmushi"lallaima! kijama bawan Allah wanka sannan kice bazaki rakashi yayiba Ai babu Adalci kenan salfad"kaine fa da kanka ka jama kanka yin wankan"idan babu ke tayaya zan jama kaina yin wanka? yafad'a cikin kunnanta "ta rintse Ido tana mintsininsa Agefen kuma tunsa...ni kuma Anan zan rama yafad'a yana yana shafa nashanunta"ta lumshe Ido tana shigewa jikinsa"dagota yayi ya manna bakinsa saman su...wayyo salfad zafi nakeji kamun Ahankali"shareta yayi yacigaba da hidimar gabansa"duk yadda Amaan taso karta biye masa saida ta biye masa dan shariff ba k'aramin sarrafa y'a mace ya iyaba"sai gashi itama bisa dole wankan ya hau kanta"kuma dama sbd hakan yasaka yakoma romancing d'in nata.....sai kukan shagwab'a take masa tana ture masa fuska"shi kuma yak'i k'yaleta"Aranta tace" dama salfad fitinannan ne?"....yanzun zakiyi wancan wankan ko kuma na koma thirt round?ah ah wlh zanyi"murmushi yasub'uce masa yana fad'in bara na duba na gani"yak'are maganar yana k'ok'arin zare mata pant d'in dayayi mata saura ajiki"ta;saki k'ara tana rik'e hannayensa"ya girgiza kansa yana d'agata"ta rufe idanuwanta da sauri gabanta na fad'uwa "ga wata iriyar kunyarsa datake ji"fita yayi daga cikin bed room d'in "hakan yasa Amaan ta tashi tsaye da sauri ta nufi gaban ward rope ta d'akko towel ta d'aura"sannan ta d'auki hula itama tasaka tana k'ok'arin rufe ward rope d'in shariff ya shigo d'akin d'aure da farin towel iya k'ugunsa..... hasken d'akin daya kunnah yasaka Amaan juyowa ta kallesa"da sauri ta kauda kanta"sbd ganin sa babu riga ba k'aramin tsoro takejiba"shi kuwa d'age gira yayi yana tsare maka makan cinyoyinta da mayatattun idanuwansa "saidai kawai taji motsinsa Abayanta"tana k'ok'arin barin wajen yayi hugging nata ta baya "yazuro kansa gefen kafad'arta murya can k'asa yace"idan zaki burgeni shine ki Ajiye batun wata kunya gefe guda y'an mata nah....nidai hamma ka barni nafara shiga wankan"kin yadda zakiyi wankan wajibin kenan?"k'in mgn tayi"yayi kissing d'in gefen wuyanta kafin ya d'auketa cak yanufi bath room da ita"sai ihu da zille zille takeyi yak'i kulata....tunda suka shiga gaba d'aya tak'i sakin jikinta sbd kunyarsa datake ji"shi kuwa ko Ajikinsa ya janye towel nasa ya shigo cikin bath tub d'in yana rik'e da hand shower"saida yafara zuba musu shower jal yana cud'a musu jikinsu sannan Amaan tad'an sake sbd kumfan ya rufe musu jiki"daga k'arshe wasama suka kamayi da kumfan suna dariya"saida suka gama wankan sabili sannan shariff yafito daga cikin bath tub d'in yayi na wajibi"bayan yagama ya kalleta yaga tama juya masa baya"na fita sarkin kunya"yak'are maganar yana barin toilet d'in "batafi itama mintina 10 Aciki ba ta fito sbd saida ta busar da gashinta da hand dryer data gani"shariff na kwance saman bed d'in ya lumshe Ido ya rufe iya cikinsa da devut"kallo d'aya Amaan ta masa ta d'auke kanta"kai tsaye Amaan wajen mirror ta nufa ta d'an shafa turarukanta sannan ta wuce ta sauk'i doguwar riga ta bacci tasaka"lokacin k'arfe 11:15 pm"cikin tsokana ta nufi saman bed d'in ta fad'o saman jikinsa"harma yafara bacci ya bud'e idanuwansa yana mata murmushi ya rungumeta"shine kafara bacci bazaka jiraniba ko?"sorry salfad kinsan bacci baya shawara"Amun Afuwa kinji?turo baki tayi tana gyara kwanciyarta Ajikinsa "shi kuma yafara yimusu Addua yatofesu"babu jumawa bacci me dad'i irin na Anguna yayi Awon gaba dasu..... washe gari....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *61&62* ........washe gari misalin k'arfe 6:48 am shariff ya bud'e manyan kyawawan idanuwansa da suka yi d'an ja sbd bacci"ya kalli Amaan dake kwance saman faffadan k'irjinsa tanata baccinta hankali kwance"ta turo lips nata gaba"da Alama sanyi takeji sosai ,sbd ta mak'ale masa sosai Ajiki, ga devut d'in da suka rufa dashi ya janye kusan rabi daga jikinsu....gashin kanta ya gyara mata fuskarsa d'auke da k'ayataccen murmushi yaja dogon hancinta cikin sanyayyar muryarsa yace "salfad Atashi haka nan muyi sallah saiki koma wani baccin ko?"hannunta tasaka ta ture masa hannu tana cigaba da baccinta"yayi y'ar dariya ya matso da fuskarsa yana sauke mata numfashinsa Atsakkiyar fuskarta"Amma ko gezau Amaan bata yiba"ganin batada Alamar tashi daga baccin yasaka ya sumbaci lips nata yana d'an cizan na k'asan "hakan yasa ta bud'e Ido da sauri"Atake idanuwanta suka shige cikin na shariff "wani iri taji sbd kaifin idanuwansa sun rinjayi nata kaifin idon"janye fuskarta tayi da sauri tana k'ok'arin barin jikinsa....madam Abin babu mgn kuma?"kin haye saman bawan Allah kinata bacci me dad'i, kinja mun makara sallar Asuba"yafad'a cikin tsokana yana rik'eta"cizo tasakar masa a gefen yatsu biyu"ya shafi gashin kanta yana fad'in irin wannan good morning d'in zan samu salfad?"nidai hamma ka cikani muyi sallah "idan nak'i fa?"batace komai ta juyo A bazata tafara yimasa chakulkuli tana kauda kanta tana k'yalk'yala dariya"sbd bata son ganinsa bbu riga"kuma yanzun guntun boxer ne kawai yayi saura Ajikin sa"shariff kuwa babu shiri yacikata yana dariya har fararen kyawawan jerarrun hak'oransa suka bayyanah"Amaan tayi wuf ta sauka daga saman bed d'in shima ya duro zai bita"da gudu ta shige bath room ta banko k'ofar ta murza key"ya kalli k'ofar yana murmushi yafita daga cikin d'akin...Agaggauce ta kama ruwa had'e dayin brush da Alwallah ta fito"cire kayan baccin tayi tasaka doguwar riga jallabiya da hijab Ajikinta"tana shimfid'a prayer mate shariff yashigo da farar gogaggiyar jallabiya Ajikinsa"ta kallesa ta turo baki tana fad'in nidai hamma ka koma d'akinka bana gayya ko?"nidai ko salfad?"kanta ta gyad'a masa tana masa gwalo"be kulataba ya matso suka gabatar da sallar"bayan sun shafa Addua ta matso ta Aza kanta saman kafad'arsa Ahankali tace"salfad Ina kwana?"lafiya qlau my salfad"bazavkiyi Azkhar d'in ba?"kayi mana zai wadatar hamma ,ni zanje nad'an gyara kasan ne"d'an murmushi yasaki yana shafa kanta yace"inaga fa tun kafin mu tashi masu Aiki sun gyara down stairs"nan saman kawai zaki dinga gyarawa ko girki kuku ne ze dingayi mana"A week end kawai zaki dinga mun girki Ina tayaki"kai salfad duk Akan me?"sbd bana so ki wahala"kinga gidan yanada girma sosai"part d'in masu Aiki yana daga can waje ba nan ciki yake ba"shima kukun ta k'ofar baya zai dinga bi ya shiga kitchen yafita tacan nama bashi key"sbd bana so yabiyo tanan yana kallemun ke"idan yagama Aikinsa kin shiga ki d'akko warmers d'in Abincin"na sanar musu da babbar murya duk shegiyar data b'ata miki rai bakin Aikinta"su 3 ne,guda share share da goge goge,guda kuma wanki da guga da kulawa da bak'i"guda kuma wanke wanke" ke kuma aikinki kulawa da big baby d'inki ko yakika ce?"ya fad'a yana d'age gira"Amaan ta murd'e masa kunne tana fad'in kaiko salfad?"bazaka dena wannan zafin zuciyar naka ba da saurin fushi?"tu nifa na dena salfad"kawai dai na nuna musu muhinmancinki ne Agurinah"Anjima kad'an idan mun sauka k'asan zasuzo su gabatar da kansu wajenki"kukun ma yanzun haka ya shigo yana can yafara Aikinsa"Allah sarki hammanah ! kana bani farin ciki da kulawa ,ga gata kana nunamun da fifitani"Ina sonka sosai dan Allah karka canza hamma pls"ta fad'a cikin raunin murya "kinga ya Isa karkiyi kuka sbd dan na miki d'an wannan Abin"fad'in irin matsayin dakike dashi aguna b'ata bakine Amaan"Allah yabarmun tare sweet heart"yana murmushi yace"Ameen my beuatiful lady"Anjima zan goyaki" da gaske kakeyi salfad?"Eh mana" to shikenan tashi muje kata yani nayi bacci"ta fad'a tana jan hannunsa"Azkhar zamuyi saimu koma baccin....kukan shagwab'a tasaka wai ita bata gama baccinba da rana tayi Azkhar d'in"shidai shariff sauraronta yakeyi yana kuma Aikin kallonta"ta mik'e tsaye ta cire hijab d'in ta ninke ta mayar cikin ward rope ta haye saman bed d'in ta gyara kwanciyarta....harma ta fara bacci taji shariff samanta yana fad'in kin gama tsokanar tawa d'azun?"bud'e Ido tayi tasaki k'aramin kuka tana turashi"shi kuma saiya Aza kansa Atsakkiyar k'irjinta"ta lumshe Ido tana shafa gashin kansa tace"salfad bazaka barni nayi bacci ba?"Eh mana "meyasa?"sbd Ina Ango mana"nidai ka d'agani pls wlh nauyine dakai"kuma kasaka riga mana"bbu wata rigar dazan saka zakijama na cire har boxer d'in babu ruwana"shiru tayi sbd tasan zai iya....hannunsa taji yadora saman k'irjinta hakan yasa ta sauke wani irin nishi babu shiri"pls hamma baccifa kace zamuyi?"uhmmmm! shine Abinda yafad'a yana shafa sassan jikinta ya had'e bakinsu waje guda yana bata zazzafan kiss.....babu yadda Amaan taso haka ta biye masa suna romancing d'in juna"saidai ganin shariff yak'i sarara mata yasaka ta kama yimasa kuka"ga rigarta yacire mata yasameta yanata tumurmusa"gaba d'aya na shanunta da lips nata zunga sukeyi da rad'ad'i"ganin tanata masa raki yasaka ya k'yaleta yana jijjigata kamar jinjira har bacci yayi Awon gaba da ita da busassun hawaye saman fuskarta"sharif kuwa kasa baccin yayi sbd gaba d'aya babban fage yakesan zuwa"daurewa kawai yayi ya nufi side nasa yayi wanka ya shirya cikin sabuwar farar shadda"yayi kyau Abin sai wanda yagani"fuskarsa nata k'yallin Angunci"main parlour ya zauna yana kiran bak'insa yana musu ban gajiya"kafin yakira Ammi"yasanar mata kar Akawo Abin break fast kuku yahad'a musu nasu"dato ta Amsa tana k'ara sanar masa wajen k'arfe 10 dangin Amaan zasuzo suyi mata sallama ,ya sanarwa drivers d'in dazasu kaisu gida su zama cikin shiri...yana gama wayar ya mik'e tsaye ya haye upstairs"Amaan na tsaye gaban mirror tana d'aura d'an kwalin doguwar rigar lace d'in jikinta"da yayi bala'in fidda shape d'in jikinta"shariff na turo k'ofar yayi tozali da bayanta"lumshe Ido yayi ya jingina Ajikin k'ofar yana maida numfashi zuciyarsa nasanar masa da bak'in sunzo sun tafi kawai ya Angwance Abinsa....salfad babu sallama ko?"I'm sorry na bari ki juyo naga kwalliyar sai kizo kiyi hugging d'ina ko?"nidai bazan iyaba bayan d'azun kayitamun....sai kuma tayi shiru"yad'age gira yana fad'in Allah idan baki zoba wancan me gaba d'ayar zan miki yanzun....tun kafin ya rufe baki Amaan ta iso Aguje ta fad'a jikinsa ta rungumesa"salfad dama bakyason abun?"shagwab'e fuska tayi tak'i mgn "yad'ago kanta ya tsura ma fuskarta Ido"tayi masa kyau sosai saidai kawai taji ya cafki lips nata yana sha"gaba d'aya saida ya shanye lips stick d'in data shafa"Amma yak'i cikata sai son k'wacewa takeyi Amma sai k'ara shige mata yakeyi ya matseta Ajikinsa"dataga yak'i cikata saita fara masa chakulkuli"da sauri yacikata tana k'ok'arin guduwa yakoma ruk'ota yabita jikin bango ya rik'e hannayen nata duka guda biyun "sai kawar da fuska takeyi Amma be fasa bintaba saida yayi nassara koma kissing nata....saida yagaji dan kansa sannan ya k'yaleta idanuwansa sunyi jajir...ta sunkuyar da kanta lips nata nata rad'ad'i"kinga nayi maganin bakin shagwab'ar ko?"shiru tayi tak'i mgn saima k'ok'arin barin wajen tayi ta zauna saman bed"yabita da kallo yana nufo inda take ya zauna"menene salfad?"kanta ak'asa tace"babu komai"shiru yad'an yi sai kuma ya kalleta yace"bakya son Ina tab'aki ko?"ta girgiza kanta"to menene duk kinyi wani iri?"babu komai "be koma mgn yakama hannunta suka sakko k'asan"dining area suka nufa sbd ganin Anjera musu komai da zasu buk'ata wajen break fast "Amaan ta mik'e tsaye tafara duba komai kafin tafara serving d'insu"shidai yanata kallonta"Aransa yace"da kinsan yadda nakeji salfad da bazakiyi fushiba sbd kawai nayi kissing naki..... bissimillah! kin gama fushin ne?"kallonsa tayi ta maka masa harara"yayi murmushi yana fad'in thanks matsoraciya"idanma zaki saba garama ki saba yarinya sbd Ina son romance da sex sosai....kasa mgn Amaan tayi gabanta na fad'uwa Aranta tace"dama hamma ya wuce yadda nake tunani"irin wannan rashin ta Ido haka....zan hukunta zuciyarki tunda take mgn ta"taji Amon muryarsa"k'in mgn tayi ta d'auki cup d'in tea"ya rik'e da sauri"kallonsa tayi yad'age mata gira guda"saman cinyata zaki dawo muyi break fast d'in "kinsan kuma ba'a yiwa muji gaddama"batace komai ba tadawo saman cinyoyinsa ta zauna Ad'arare "hannayensa yasaka ya zagaye cikinta dasu yana Aza kansa saman kafad'arta ta rintse Ido sbd saukar sajensa gefen wuyanta"guduna kikeyi ko salfad sbd kinga jiya da d'azun ban miki komai ba sbd Ina jin tausayin ki ko?"bafa haka bane"ta fad'a cikin shagwab'a"to fad'amun menene?"sai tak'i yin mgn"sai sinsinarta yakeyi yana manna mata kiss"saida yagaji dan kansa kafin su fara break fast d'in"suna gab da kammalawa k'ofar glass ta shigowa cikin parlourn tayi k'ara Alamar Akwai bak'o ko bak'i dake san shigowa"Agogon dake d'aure Adamtsan hannunsa yaduba yaga 10:11am"ransa yabashi dangin Amaan ne sukazo yimata sallama"hakan yasa ya Ajiye fork d'in hannunsa ya shafi fuskarta Anutse yace"salfad k'inyi bak'i fa"zanje na bud'e musu nad'an fita"kai hamma baka d'auki hutu ba?"kuma ni Abarni ni kad'ai kuma"na d'auki hutu mana sbd na kasance tare da sahibata "kawai Akwai Abinda zanyine idan naje office"sannan kuma zanje mu gaisa da Ammi"zanje pls"murmushi yasaki yana d'aukar ta suka mik'e tsaye"ta shige masa tanata zuba shagwab'a"murya Akasale yace"bazan wuce Awa gudaba zan dawo tare dasu mus'ab suci dubulan"to shikenan kuma Allah ni karka dinga fara'a"kumtunta yaja ya sumbaci lips nata yana fad'in salfad kin kasa yadda bana kula ko wace mace ko?.... k'arar k'ofar yasaka yacikata yakama hannunta suka nufi k'ofar"wasu malatsai ya danna k'ofar ta bud'e"da sauri yaja baya yana sunkuyar dakai k'asa batare daya cika hannun Amaan ba"duk matan suka shigo"shamsiya da Fatima na gefe suna k'are ma parlourn kallo"shamsiya Aranta tace"lallai salma tagama samun duniya" Amutunce shariff ya gaidasu kafin yaja hannun Amaan suka fito wajen barandar dake bakin shiga parlournya kalleta ya marairaice murya wajen cewa "salfad kissing d'ina fa zakiyi Asaman lips d'ina saina tafi ko?"....✍️ Ayi hak'uri da kad'an banida chargy🥹 wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *63&64* ........ marairaice murya Amaan tayi tana satar kallon sa tace"kai hamma Akwai fa bak'i suna ciki ka sani kuma ko?"kinsan Allah?",ko kimun koni na miki wanda zakiji kunya sosai"ko Agaban Ammi ne zan iya kissing naki balle wasu bak'i yafad'a ko Ajikinsa yana binta da wani irin sanyayyan kallo"Amaan ta d'ago kanta ta zuba masa Ido"yayi y'ar dariya yana fad'in yes kunyar me zanji tunda matata namawa?kima Ajiye batun wata y'ar kunya ki farantamun kisani farin ciki kinjiko my salfad? shikenan nan hamma nah komai kakeso Ai zan maka ko?"da gaske?"Eh mana "yana murmushi yakoma matsowa yana rik'e hannayenta ya matso da fuskarsa gab da tata"tayi saurin manna masa kiss a lips nasa ta juya zata gudu tana dariya"fisgota yayi ta fad'o jikinsa ya rungumeta"hamma kaje karsuyita jirana"kuma Allah daka juma baka dawoba zan dameka da yawan waya"sumbatar goshinta yayi yace"kina korata ne?"nina Isa na kori rabin raina? murmushi yasaki me sauti yana fad'in kamar karnaje na barki nakeji"nima haka" muje na rakaka kashiga mota"salfad babu mayafi kuma kayan sun kamaki"ga masu gadi da securities bazan iya lamunta su kallemunke ba"shikenan saina maka Addua Anan ko?eh Ina buk'atar ta salfad"Allah ya tsaremun kai ya dawomun dakai lafiya"kuma ka gaishemun da Ammi sosai"kamata yayi ki kirata dai"murd'e masa kunne tayi tana fad'in kunya nakeji"kai salfad bayan komai bai kaiga faruwa ba kunyar me zakiji to? chakulkuli tafara masa"babu shiri yacikata tana dariya ta masa gwalo da gudu ta wuce ciki tana dariya"yabita da kallo yana lumshe Ido had'e da sauke Ajiyar zuciya "Anutse yace"babu Abinda yakai SO dad'i Aduniya "daga haka yabar wajen yanufi bakin get cikin nutsuwar data zamo jinin jikinsa..... Amaan kuwa da gudunta da dariyarta ta shigo cikin parlourn tama manta da wasu bak'i dake jiranta saida ta gansu ta tuna....lafiya kika shigo da gudu k'awata?"cewar madeena"Amaan ta shareta ta zauna suka fara gaisawa da kowa da kowa"kafin ta tashi taje wajen wani bel dake gab da wata k'ofa ta danna"ba'afi mintina biyu ba"masu Aikin suka turo k'ofar suka shigo da sallama suka duk'a gaban Amaan "babbarsu tace"ranki yadad'e Ina kwananku?"duk suka Amsa,kafin tace" sunana saude,wannan lami, wannan kuma Amina"nice meyin wanke wanke da kula da bak'in ki"ni kuma nice me share share da goge goge"ni kuma nice me wanki da guga....gaba d'aya mutanan dake cikin parlourn mamaki sukeyi"sbd ganin irin daular da Amaan tasamu sai kace wata sarauniya"Amaan kuwa d'an murmushi tayi tace"okay yayi kyau ke kifara Aikin ki ga bak'i nan "Ina fatan zaku tsaya iya matsayinku"insha Allah Hjy Ai yallab'ai ya mana gargad'i sosai Akanki...zaku iya tafiya"cewar Amaan tana danne danne Awaya"gaba d'aya suka mik'e tsaye sukabar wajen"cikin y'an mintinah suka cika gaban b'akin da drinks da Abin motsa baki....saida wasu daga cikinsu suka koma yiwa Amaan nasiha da bata shawarwarin ta rik'e mijinta da kyau"sbd irin su sharif ba irin mazan da ake sakaci dasu bane.....gaba d'aya dataga duk sun mik'e tsaye sbd zasu tafi saita rungume madinah tana kuka"da k'yar ta bari suka tafi sbd shima Ammi nata kiransu ta waya su fito drivers na jiransu a waje"bayan sun tafi Amaan ta haye upstairs ta gyara side d'in shariff danata sannan ta sakko k'asan lokacin k'arfe 12:15 pm "sai b'ata fuska takeyi ta lalubo number shariff tayi dealing"bugu ukku yayi picking"Amaan bata fara masa da komai ba sai kukan shagwab'a"sorry salfad Ina gidan Ammi nan da Awa guda zan dawo kinji ko?"fad'amun me kikeso nayi miki tsaraba dashi?"nidai kaine nafi buk'atar son gani"cikin jin dad'in kalamanta yace"nima haka"kinga ga Ammi tace" Abata ku gai ... d'itttt! Amaan ta yanke wayar "yasaki d'an guntun murmushi yana shafa kansa yace"wlh ta kashe wayar nasan kunya takeji"Ammi dake kallonsa tayi y'ar dariya tana fad'in Allah sarki Amaan badai kunyaba"kazo kayi sanadin rabani da y'ata ko?"to Ai Ammi nine kuwa na k'ara had'aku da ita ,daba nine na Auretaba Aida ta miki nisa ko?"hakane Allah yabaku zaman lafiya da zuria ta gari"munyi mgn da mahaifiyar madeenah"nanda wata 7 zata kammala karatunta"idan ta Ida za'a tura magabatan sadeeq tunda dai yanuna zahiri son Auren nan yakeyi"shikenan Allah yakaimu lafiya"Ameen "yauwa sai mgn ta biyu inaso ka tarkatashi Abdallah yatafi sudan yaci gaba da karatunsa yadda yaka mata Acan"nima nayi wannan tunanin"to shikenan Allah yazab'a mana Mafi Alkhairi.... Amaan na kashe wayar ta wuce sama tayi wanka da sallar Azahar ta zauna ta tsara kwalliya taban mamaki cikin k'ananun kayan da sukayi mugun bayyanar Ainahin halittar jikinta"ita kanta data kalli kanta ta cikin mirror saida taji kunya"saidai tayi masifar kyau tasan muddin shariff yaganta saita sha matsa a hannunsa" saidai bata damuwa tunda iya shafar ce baya wucewa"ni kuwa nace Akwai Anjima Ai.......k'arfe 1:48 pm Amaan ta sakko down stairs ta zauna ta kunnah tv tana chats"Ahaka taji k'ofar glass d'in na k'ara"ta juya da sauri saiga shariff ta hango yana shigowa cikin parlourn"fuskarsa d'auke da wani irin tsadaddan murmushi"da sauri ta mik'e tsaye cikin farin ciki Aguje taje ta rungumesa"ya d'agata yana juyi da ita suna dariya kafin ya rungumeta yana sinsinar k'amshin jikinta yace"salfad irin wannan zazzafan wanka haka"Ashe gara danace sai 8 pm su mus'ab suzo"da tare muka shigo dana ce su koma"kinyi kyau baby nah irin wannan gayu haka?"karka damu salfad Akanka babu Abinda bazan iyaba"yanzun muje kayi wanka ko?yadda kikeso Ai haka za'a yi ranki yadad'e yafad'a yana d'ago kanta ya cafki lips nata"babu musu Amaan ta tallabe kansa tana shafawa tana shigewa jikinsa"shi kuwa sai shafa mazaunanta zuwa saman k'irjinta yakeyi suna maida numfashi Atare...can Amaan da kanta ta b'alle masa botiran gaban rigarsa tana shafasa"da Abin yayi girma saman 3 seeter shariff yamaida Amaan yahaye samanta suna shafar juna kamar zasu cinye juna"gaba d'aya shariff yafita hayyacinsa dama daurewa kawai yakeyi sbd wasu dalilai"to yanzun kuma babu wasu dalilai d'in"yad'ago kansa idanuwansa jajir yana bin Amaan da wani irin mayen kallon murya na rawa yace"pls salfad ki Amince mun muzama Abu guda pls"cikin rufewar Ido Amaan ke gyada masa kanta tana shafa gashin k'irjinsa"daukarta yayi gaba d'aya suka nufi bed room d'inta dake Anan down stairs d'in"directly saman bed yajefa Amaan suna cigaba da romancing d'in juna"cikin k'ank'anin lokaci shariff ya Ida yin fatali da komai na jikinsu...saidai Amaan taji yana Addu'ar saduwa da iyali"kafin ya rik'eta gam yana bin hanyar shiga garin maji dad'i....wata iriyar gigitacciyar k'ara Amaan ta saki tana k'ok'arin janye jikinta"saidai yamata ruk'o bana wasaba,ya kuma sake mata nauyin jikinsa sosai"tun tana kuka da masa magiyar yayi hak'uri ya k'yaleta har Amaan ta dena masa"bakajin sautin komai Adak'in sai nishin shariff da gurnaninsa had'e da ihun Amaan.....saida shariff ya share kusan awa biyu da rabi kan Amaan sannan ya k'yaleta badan kuma ya gajiba"Ahankali ya janye jikinsa daga nata yana binta da kallon tausayi"saidai yanayin daya ganta ciki yasaka gabansa fad'uwa "gaba d'aya tsakkiyar bed d'in yab'aci da jini"idanuwanta sunji jajir sun kumbura sbd kuka"da k'yar taja bed sheet ta rufe jikinta"ko Ina Ajikinta ciwo da rad'ad'i yakeyi"ta kama Ido ta rufe"shariff ya sauke wani irin numfashi me k'arfi "da k'yar ya mik'e tsaye zuciyarsa fari k'ar fes"yana jin wani irin tsananin farin ciki dajin kaunar Amaan na nunkuwa Aransa"cikin k'arfin hali ya suturta jikinsa sbd yana jin kasala da zazzab'i"yabi Amaan da kallo Akaro na biyu"sautin kukanta na sukar zuciyarsa yana jin kamar ya maida ita ciki sbd so"cikin sautin muryarsa data rage k'arfi yace"hak'ik'a kin cika y'ar halak SALMAH ta FAHAD! Allah yayi miki Albarka yabamu zaman lafiya da zuria ta gari"kiyi hak'uri ki yafemun laifina kidena kuka kinjiko?"ko wace mace da irin haka ta fara harta saba"hak'ik'a babu Abinda yakai Aure daraja da ni'ima Aduniya"musammun ka Auri wacce kakeso "Ina sonki har k'arshen numfashi nah Amaan"pls kiyi hak'uri kinjiko?"yafad'a yana lalubo hannunta ya sumbata yana aza kansa saman pillow d'in data Aza kanta yana share mata hawayenta da tafin hannunsa guda"ta sauke numfashi Awahalalce tace"hamma kadena bani hak'uri ni bakamun laifin komai ba"ka kaini toilet na gasa jikina duk ciwo yakeyi" ta k'are maganar idonta Arufe"shariff kuwa ba k'aramin mamakinta yayiba yama d'auka zaisha fama da ita sai yaga sab'anin hakan"wanda sarai kuma ya fahimci Amaan d'in na jikin jiki daurewa kawai tayi.... Agogon dake manne jikin bango ya kalla k'arfe 4:37pm"kallonsa ya maida wajen Amaan Ahankali yace"sannu salfad kinji?"yanzun idan mukayi wankan saiki sha magunguna"kasa mgn tayi"ya mik'e tsaye jikinsa babu k'wari yanufi bath room "ruwa masu zafi ya had'a mata cikin bath tub kafin yafito daga cikin toilet d'in yana fad'in bara naje na d'akko miki towel da kayan dazaki canza idan kin fito"k'asa mgn tayi har yafita"ta bud'e Ido tana gwada tashi zaune saidai ta kasa ba Arzik'i ta huk'ura har sharif yadawo d'akin ya Ajiye kayan saman bed side drower ya matso yaka mata da nufin ta tashi zaune ya d'aura mata towel"saita saki k'ara tana yarfe hannunta"baki iya tashi zaune ne?"uhmm"bece komai ya janye mata bed sheet d'in ya d'auketa gaba d'aya yanufi cikin toilet d'in da ita"suna shiga yasakata cikin ruwan zafin tasaki ihu tana bashi hak'uri...bansan zakisha irin wannan wahalarba Amaan dana hak'ura na barki"ki daure ruwan su shigeki zakiji sauk'i"batayi mgn ba idonta Arufe....sosai yagasa mata jikinta yanata rarrashinta, sannan yamata wankan wajibi da Alwallah d'in sallar la'asar"itadai idonta a rufe sbd kunyarsa datake ji"kuma tabari ne yamata komai sbd batada k'arfin hanashi ko kuma tayi da kanta"bayan sun fito shi yakoma ciki sbd yayi wankan"k'ok'arin tashi tsaye tayi"ta rintse Ido tana cije baki tafara tafiya kamar irin ta y'an kugunu"kayan daya fiddo mata tasaka da hijab ta zauna daga zaune tayi sallar"tana cikin sallar shariff yafito daga cikin bath room d'in "yabita da kallon tausayi yanufi gaban gadon ya yaye bed sheet d'in"kafin yabud'e ward rope ya d'akko sabon bed sheet yashimfid'a yana lura da ita daga zaune tayi sallar"shima kuma zaman ba dad'in sa takeji ba"cike da tausayawa yafita daga cikin d'akin "saida yayi sallah sannan yadawo da roban ruwa da cup da magunguna a hannunsa"Amaan na kwance saman bed d'in idonta Arufe "bacin rad'ad'i da zugi babu Abinda gabanta keyi dana shanunta"koda taji sallamarsa bata bud'e idanuwanta taba "sannu salfad! tashi kisha magani sai naje nakawo miki tea da Abinci ko?"k'in mgn tayi tak'i bud'e Ido"ya matso ya zauna yajawo kanta ya aza saman cinyoyinsa yana shafa gashin kanta da har yanzun da sauran lema samansa yace"fushi kikeyi da babynki salfad?"turo baki tayi tak'i yin mgn "da k'yar yasamu Tasha maganin sannan ya kamata tea da Abinciccika ya zauna yana busar mata da gashin kanta"ita dai tana d'an tsakuran Abincin tana jin jikin nata sai Ahankali"bayan ya gama mata batare data kallesaba tace"kaje kaci Abinci"Amaan bata Abinci nakeba nafison naganki normal"hankalinah yatashi naga babu wani sauk'i dakika samu kodai muje Asibiti ne idan Anyi sallar magrib?"uhmm" to dan Allah ki saki fuskarki mana"kuma ni baki samun Albarkaba dana kawo miki samar taka na ko?"yafad'a cikin kwaikwayon muryarta" b'oye fuskarta tayi Ajikin sa tana dariya"yanzun kince banida kunya ko?"tsawon 23 yrs Ina rik'e da kaina saida Allah yasa kika iso gareni ko?"shiru tayi tak'i mgn"pls salfad kisamun Albarka mana"kukan shagwab'a tasaka tana turashi"yayi murmushi ya d'auki Abinciccikan data rage yaci"ita dai kanta na saman kafad'arsa ta shige masa kamar bataso ya matsa can da can"salfad! uhmm"tashi muyi Alwallah natafi masallaci tunda nagama cin Abincin" idan sai nadawo muje Asibintin ko?"nidai babu inda zakaje ko? Ta fad'a cikin shagwab'a"ya lumshe Ido yana koma budesu su"Ahankali yace"hak'uri zakiyi naje nadawo tare da Ammi ko Akwai dubarun dazata miki na manya mugani"sbd bana son zuwa Asibiti ko mace y'ar uwarki bana so ta ganemun private part naki balle kuma wani banzan likitah"yafad'a cikin zafin kishi"d'an zaro Ido Amaan tayi had'e da saurin kallonsa"yad'age mata gira yana fad'in tunda Abin nan yafaru sai yanzun kika kalleni"janye kanta dake saman kafad'arsa tayi cikin sanyin murya tace"nidai gaskiya da kunya hamma karka sanar mata pls"sassauta murya yayi had'e da ruk'o hannayenta yace"dole nasanar mata salfad sbd banida makusanci sama da ita"bana son kowa yasan sirrinmu sai ita"ki fahimceni kinjiko?"damuwata shine karnaje naji miki rauni Asamu matsala"kanta a sunkuye tace"shikenan kaje kayi sallar zanyi tawa"yanata kallonta cikin tausayi yace"kiyi hak'uri Amaan kinjiko?"nidai hamma banace kadena bani hak'uri ba?ta k'are maganar tana mik'ewa tsaye da k'yar"shima mik'ewa tsayen yayi yakama hannunta suka shige bath room d'in"Atare sukayi Alwallah bayan Amaan ta jik'ashi da ruwa"suka fito yasaka mata hijab sannan yaja hancinta yafita suna murmushi cikin so da tsananin k'aunar juna......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *65&66* .........da k'yar Amaan ta samu ta lallab'a tayi sallar magrib daga zaune"kafin ta fara yin Azkhar tana tunanin Abinda yafaru tsakaninta da shariff"wanda ko a wasa batayi zaton haka da wuri wani zai faru tsakaninsu"saidai idan ta tuna sbd hakan Akeyin Aure sai taji fad'uwar gaba"ga wani irin mugun tsoron sex d'in dataji tanaji Aranta......Ahaka kiran mommynta ya shigo cikin wayarta dake gefenta Ajiye"saida ta daidaita nutsuwarta sannan ta kashe tabi kiran..... shariff kuwa Ana idar da sallar magrib yayi Addu'a ya dawo gidan ya d'auki mota shikad'ai yanufi gidan Ammi"yana driving d'in yana tuna yadda ya riski Amaan, ya sauke numfashi yafesar"wani irin tausayintane da tsananin k'aunar ta Azuciyarsa" shi kansa yasan bana wasa bane"yadda yaji dad'in abun ji yakeyi idan har zata koma bashi had'in kai babu Abinda zai saka yad'aga mata k'afa"yanzun dai fatansa Adubata Atabbatar da cewa normal take babu wata matsala....yana wannan tunanin ya iso katafaren gidan su"duk yadda ma'aikatan gidan sukaso ya tsaya su gaisa k'in tsayawa yayi ya nufi cikin gidan"masu Aikine a main parlour har yanzun basu Ida gama gyare gyaren gidan ba sbd bak'i y'an biki da aka Tara "Ammi na tsaye tana turare parlourn da kaskon turaren wuta ya shigo da sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa me ban sha'awa"haka nan Ammi taji fad'uwar gaba data gansa"be Amsa gaisuwar masu Aikinba ya wuce bed room d'inta"hakan yasa Ammin bin bayansa da sauri"yana tsaye gefen bango idanuwansa ak'asa yana dafe da gemunsa"koda yaji sallamar ta Amsawa yayi batare daya kalletaba koya d'ago kansa"bayan ta zauna ta kallesa sbd ta fahimci Akwai maganar daya keson ya sanar mata.... Ammi sannu da gida ya gajiya?"Alhamdulillah Ina Amaan d'in?"d'an sosa k'eya yayi yak'i mgn"bakaji mena ce bane?"dama Ammi bata lafiya ne..... subahanallahi meke damun ta?"k'in mgn yayi"tayi shiru tana tunani can tace "kamun bayanin meke faruwa wai?"batare daya kalletaba yace"dama nazo muje ki dubata ko kuma muje Asibiti! gaban Ammi yakoma fad'uwa fuskarta Ad'aure tace"sbd ba ishashshen hankaline dakai ba daga zuwan yarinyar ka afka mata?"shiru yayi yakasa mgn"Inka gadama sai kaje gani nan zuwa"bece komai ba ya mik'e tsaye yafita"ta sauke numfashi tana fad'in ni dama tun jiya dasuka iso tare ya wuce sashensa da ita na tabbatar shariff bazaiyi hak'uri ba"Allah dai yasa ba wata matsala aka samu ba"ta k'are maganar tana bud'e ward rope ta zaro hijab gogaggiya tasaka ta d'auki jaka da waya ta fito ta rufe d'akin da key"su jummai tayiwa bayani su kula da gidan zataje tadawo sannan ta fita....suna tafiya cikin motar Ammi nata masa fad'a "shidai yayi shiru yana mamakin yadda take son Amaan"shi kansa ya tabbatar Amminsa surukace ta gari"lokacin da suka iso gidan Anata sallar isha'i"Atare da Ammin suka shigo cikin d'akin, Amaan na sallah daga zaune.....kallo d'aya Ammi tayiwa Amaan ta tabbatar sai sunje Asibiti"shi kuwa shariff k'asa yayi da kai yana fad'in Ammi zanje nayi sallah a d'akina"banza ta masa tak'i mgn "yafita daga cikin d'akin jikinsa Asanyaye.... Amaan dai na sallar ne Ad'arare sbd jin muryar Ammi,takuma fahimci Ammin tasan Abinda yafaru tsakaninta da shariff"daurewa tayi bayan ta sallema sallar ta gyara zamanta ta shafa Addua"kanta ak'asa tace "Ammi sannu da zuwa ina wani?lafiya qlau Amaan ya jikin naki?"sai tayi shiru kanta ak'asa "kinga ki Ajiye batun wata kunya kimun bayani kinjiko y'ar Albarka?"kanta Amaan ta gyad'a "kin shiga ruwan zafi ne?"uhmm na shiga"yanzun meye matsalar?"bana iya zama sosai ko tsayuwa"kuma wajen na d'anyin jini.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un!! Allah ya gyaramun shariff" kiyi hak'uri Amaan dan Allah"yanzun zaki iya muje Asibitin ko?" Eh zan iya"ta k'are maganar tana lallab'awa ta mik'e tsaye"Ammi itama ta tashi ta fita"Amaan ta sakko down stairs d'in tana k'ok'arin daidaita tafiyarta"shariff na tsaye yayi k'asa da kai Ammi nata masa fad'a "yana jin motsinta ya d'ago kansa suka had'a Ido"da sauri ta sunkuyar da kanta k'asa"sannu kinji! cewar Ammi"d'an murmushi kawai Amaan tayi batace komai ba "shariff yafara fita"sannan su suka fito"bayan ya rufe k'ofar glass d'in suka wuce bakin get"ada back sit Amaan ta nufa saida Ammi ta mata mgn sannna ta shiga front sit ta zauna "bayan shariff yatashi motar"Ahankali yamik'a hannunsa guda ya Aza saman cinyar Amaan cikin wani irin salo yana shafawa....saida ta rintse Ido tad'an kallesa taga driving d'in yakeyi da hannu guda"d'an turo baki tayi ta aza hannunta saman nashi da nufin ta ture masa hannu" saiya rik'e hannun ya sark'e da nashi yana murzawa..... Ammi dake kallon komai ta kauda kanta tana girgiza kai"ta fahimci shariff ba k'aramin SO yakeyiwa Amaan ba"tana lura dasu Amaan d'in na rok'arsa da Ido"shi kuma yana nok'e kafad'arsa yana mata murmushi"saida suka iso Asibintin sannan ya janye hannunsa suka shige cikin get"bayan ya gama parking Ammi tayi saurin fitowa"Amaan tace"hamma meyasa kakeson bani kunya wai?"salfad kunyar mena baki kuma?"k'in mgn tayi ta bud'e k'ofar ta fito"ya zagayo ya rik'e hannunta guda da sauri sbd ganin zata matsa"ham.....shittttt! yafad'a ko Ajikinsa da Ammi na wajen"kuma duk tana lura tadai d'auke kanta suka wuce reception"har wajen kujerun da mutane ke zama yakai Amaan ya zaunar da ita gefen kujera yamata murmushi yana fad'in ki kulamun da kanki"k'in mgn tayi ta turo baki tana hararar wasu y'an mata biyu dake kallonsu"Ammi kuwa bata biyosuba wajen nursers d'in dake duty ta nufa tasanar musu zasuga likitah"kuma Dr d'in mace suke son gani"kasancewar Asibiti ce me masifar tsada ba'a samu matsalaba wajen wacce za'a samu ta duba Amaan"shariff kuwa yana can soyayya ta d'auke masa hankali saida ya juyo ya hango Ammi na mgn da nursers d'in"wanda hakan yama Amaan dad'i dama bataso yayi mgn dasu"salfad bara naje naji ya sukayi"nidai baga Ammi can ba"bana so doctor namiji yaduba munke ne ki jirani kinjiko?"to hamma Amma nidai karka kallesu"yayi murmushi kawai ya wuce"yana isowa Ammi tamasa bayani, yafad'i sunanta Aka sakata Acikin layin masu ganin likitah"Ammi ta kallesa fuska Ad'aure tace"sai kaje ka zauna nizan kirata mu koma daga can har Akira ta"beyi mgn ba yana dai lura yadda Ammi kejin haushinsa ko ita Amaan d'in daya yiwa laifin bata jin haushinsa"wajenta ya nufa beyi mgn ba,yana dai kallonta yakama hannunta Ahankali ta mik'e tsaye "hamma Ina zamuje?"can zaki koma ki zauna har layin yazo kanki"to kai Ina zakaje?", Ammi ta koreni Amaan "yafad'a fuska bbu walwala"juyowa tayi ta kalli Ammin dake can zaune tana kallon su"da sauri ta kauda kanta tana fad'in bara naje ni kad'ai hamma"karka damu Ai Ina kallonka daga can d'in ko?"kansa ya gyad'a mata bece komai ba ya zauna kan kujerah yana danna waya"Amaan ta iso ta zauna"ba'a jimaba layi yazo kanta"shariff najin Ankira sunanta ya mik'e tsaye shima"saidai irin kallon da Ammi ke jifarsa dashi yasaka be k'araso ba"yana hangosu suka shiga ciki"babu wani b'oye b'oye Ammi tayiwa doctor bayani"ita kuma ta buk'aci ganin wajen"Ammin ta juya musu baya Amaan ta hau wani k'aramin bed ta dubata"cikin tausayawa doctor d'in tace"gaskiya Hjy yarinyar ki tanada dauriya"mijinta beje mata da sauk'i ba"zamuyi mata d'inki sbd yaji mata rauni bana wasaba"idan mun gama Aikin mu zuwa 12 am zamu baku sallama "saidai gaskiya yanada kyau ki barta a wajenki sbd gudun kar ya koma je mata bayan d'inkin be warkeba"dan gaskiya da Alama beda hak'uri..... k'asa cewa komai Ammi tayi sai jinjina kanta tayi tafita ta basu waje"Amaan kuwa duk hankalinta yatashi"saukinta guda Alluran kashe zafin ya kama jikinta shiyasa bataji zafiba wajen yin d'inkin "bayan Angama doctor d'in tasaka wasu nurses suka turata zuwa d'akin hutu.....tunda Ammi ta fito shariff yaga yanayin fuskarta yasan Akwai matsala"besan lokacin daya iso gabantaba yana dafa kafad'arta yace"pls Ammi meke faruwa,ya jikin nata,ko wata matsalace ta faru??? Duk ya jero tambayoyin Arikice"d'inki sukace zasuyi mata "shine Abinda tafad'a ta wuce ta zauna"yayi shiru yana sunkuyar da kai k'asa"itadai Ammin kallonsa takeyi"k'asan zuciyarta tana jin tausayinsa "tasan dama yanayin shekarun daya d'auka beyi Aure ba"da wuya wata y'a mace taje hannunsa bataji Ajikintaba"tana lura dashi duk yadamu"suna nan ita a zaune shi a tsaye doctor d'in ta fito ta kalli Ammi tace"Hjy kije tana can d'akin hutu"zata d'an yi bacci"idan ta farka Abata tea da Abinci sai tasha magunguna"dato Ammi ta Amsa tana bin bayan shariff dan tuni yayi gaba"lokacin da suka shigo cikin d'akin harma Amaan tayi bacci"ya zauna gefen bed d'in yanata kallonta....kaje gida ka Amso ruwan zafi da kayan tea da Abinci"sannan ka taho mun da Abin sallah nayi isha'i"badan yasoba haka ya daure ya Amsa dato ya tashi yatafi"sbd beson yayi nisa da Amaan........sai wajen k'arfe 10 na dare Amaan ta farka"shariff dake zaune gefen k'afafuwan ta yace"salfad kin tashi?"uhmm"ya jikin?"da sauk'i" tadai fad'a ne Amma wajen da Akayi d'inkin zafi yake mata "saida Ammi ta taimaka mata ta shiga bath room tayi sit bath sannan ta fito ta zauna"gaba d'aya tak'i yadda ta kallesa saidai tana lura dashi duk yadamu"Abinci da tea Ammi ta had'o mata tana fad'in maza kici ko zuwa 11 ne mutafi gida"kai kuma kana jina?"saida gabansa yafad'i yace"uhmm! zan tafi da ita sai bayan sati guda ta koma wajenka...ki tafi da ita fa kikace Ammi?"Eh ai kaji ko? Amma Ammi fisabilillahi me sadeeq da Abdallah zasu d'auka da masu Aiki kuma?"yafad'a yana b'ata fuska kamar zaiyi kuka"sai kuma yakama yimata rantse rantse Akan zai kula da ita sosai"hmmm! Pls Ammi ki tambayeta kiji zata biki ko wajena takeso?"yafad'a tamkar wani k'aramin yaro "duk yadda Ammin taso ta dake saida tayi d'an murmushi kafin tace"Amaan fad'amun tsakaninki da Allah kinfison ki koma gidanki?da sauri ya kalleta yana rok'arta da Ido tace gidanta"itadai tayi k'asa dakai ta kasa mgn sbd kunya"dan Azahirin gaskiya gidanta takeso"kuma Ammi ta fahimci hakan"saidai ta burgeta kuma hakan yanuna mata cewa Amaan itama tana son shariff sosai..... shikenan zan baka ita kuje"saidai wlh wani abu yabiyo baya marar kyau kaima kasan sauran"insha Allah hakanma bazai faruba Ammi"yafad'a yana bin Amaan da kallon k'asan Ido"itadai tana cin Abincin ta"can kuma saita d'auki wayarta tana dannawa Atake wayar shariff tayi k'ara Alamar shigowar text message"yana dubawa yaga Amaan ce "wani irin sanyayyan murmushinsa me kayatarwa ya Aiko mata dashi kafin yaduba sak'on " *pls hamma kaci Abinci?* sai yamata reply da kema kinsan salfad bazan iya cin Abinci ba bayan baki lafiya"saita masa reply pls kazuba kaci"saiya kama murmushi yana fad'in salfad shine babu tayi ko?"k'in mgn tayi Ammi ta mik'e tsaye ta nufi bath room "kamar shariff na jira ya matso kusa da ita har jikinsu na gugar juna......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *67&68* ....... d'an zaro Ido Amaan tayi tana shagwab'e fuska ta nuna masa k'ofar toilet d'in da hannu"ya tab'e baki yana fad'in so what?"nidai Allah babu ruwana hamma ka matsa kar Ammi ta fito ta ganmu"idanma ta fito zance kece kika kirani nazo ki bani Abinci ko?"sbd haka oya cigaba da bani"yak'are maganar yana kwantar da kansa gefen wuyanta"ta lumshe Ido jikinta na kirma"yasaki d'an murmushi cikin rad'a yace"zamu koma gida Ai maganinki zanyi...nidai koka tashi kona garza maka cizo"bazan ta shiba nafison kima cijeni d'in, kinga saina rama Anan ko? yafad'a cikin wata iriyar murya yana Aza hannayensa saman nashanunta"da sauri ta bud'e Ido tana sakin k'aramin kuka tana ture masa hannayensa"yanzun salfad rowa zakimun?"kin hanani Abinci kuma suma kin hanani su?? k'in mgn Amaan tayi sbd jin motsin Ammi zata fito"saidai shariff ko gezau beyi ba,Amaan ce kawai tad'an matsa da sauri daga kusa dashi"Ammin na fitowa ta kallesu ta kauda kanta tana fad'in meye haka shariff?"Ammi kiranafa tayi nazo muci Abinci?"wayyo hamma yaushe?"kinga share batunsa Amaan ga magungunan nan maza ki sha"kai kuma Abinci ko?idan har zakaci bara na sanyo maka"ta fad'a tana mik'a ma Amaan ledar magungunan,ta Amsa kanta ak'asa "shi kuma yanata faman murmushi yana kallonta"har Ammin ta matso tana mik'o masa plate d'in Abincin be fasa kallon Amaan ba...wai bakaji ne? da sauri ya sauke numfashi ya Amshi Abincin ya gyara zamansa had'e da yin bissimillah yafara cin Abincin yana mintsinim Amaan ta gefen cinya"duk tana jinsa tayi biris dashi harya idar yatashi yafita"be jimaba da fitar ba suka dawo a tare da Dr d'in "babu b'ata lokaci tabasu sallama da y'an shawarwarin yadda za'a kula da Amaan"shidai uban gayyar na tsaye yayi kicin kicin da fuska ya k'agara ta gama surutanta su tafi"likitar na fita Ammi ta tattara kayan su ya d'auki wasu Amaan zata d'auki wasu Ammi ta hanata ita ta d'auka da kanta suka fita.....tunda suka shiga cikin motar warning kawai Ammi ke masa yana Amsawa dato har suka iso gidan Ammin tace"su sauketa daga waje basai sun shiga ciki ba"bayan ya tsaya ta bud'e k'ofar tana fad'in Allah yabaki lafiya Amaan Ayita hak'uri kinjiko?"insha Allah Ammi mungode"to saida safenku"basu bar wajenba saida sukaga ta shiga ciki"Amaan ta kwanto Ajikinsa tana ja masa gemunsa da k'arfi tace"kaiko hamma nah? meyasa bakada kunya ne?"indai Agabanki ne salfad ki d'auka nafi kowa rashin kunya Aduniya"Ina sonki bazan kuma iya b'oyewa ba ko Agaban waye"da Ammi ta tsaya kan bakanta na tafiya dake gida da wlh nima can zan koma"ke nifa Ina ji ko tafiya wani gari ko wata k'asa ta kamani "Tofa dole dake zan tafi, sai na barki masauki naje nayi uzurinah nadawo mu zauna tare ko?"hakane salfad shiyasa nima bana son yin nesa dakai"ta fad'a tana shigewa jikinsa tana shafa gashin kansa "ya sauke Ajiyar zuciya cikin jin dad'i da nishad'i yafara jan motar yana fad'in to yanzun zaki dena jin kunyata?"kanta ta gyad'a masa "mgn nidai nakeso Amun"ba nace na dena ba"kuma nidai da safe saika mun goyon dakamun Alk'awari ko?"karki damu baby nah kome kikeso zan miki "wlh Amaan bansan zanji miki rauniba dana hak'ura na barki kawai"banaso sbd wannan matsalar ki dinga guduna ko k'in yadda dani idan kin warke.....gabanta yafad'i! wai idan na warke cigaba dayi zaiyi kenan? ta fad'a Azuciyarta batare data yi mgn ba "salfad! yakirata cikin k'asaitacciyar muryarsa"saida ta lumshe Ido sbd jin dad'in muryar tasa"saidai ta kasa mgn "tunanin zucin meye kikeyi ne?babu komai hamma"baby bana soke wannan hamman ba?"baya sokuwa kamar yadda bana iya soke sunan Amaan haka kaima har Abada hamma baya sokuba"yaja hancinta yana danna horn"get man yabud'e musu get yana kawo gaisuwa"bayan sun gama parking yafito yabud'e mata k'ofar yana fad'in ranki yadad'e zoki fito"tayi murmushi Aranta tace"SO kenan! in Adane Ai batama isa ya bud'e mata ba"sai tayi murmushi tana fad'in salfad kasan mena tuna?"Abinda ya wuce ko?"Eh mana"yayi murmushi yana yin lock d'in motar ya matso ya kama hannunta ta kwanto Ajikinsa suka wuce ciki"directly shashensa suka nufa"ya zaunar da ita Atsakkiyar bed kafin yaje ya bud'e ward rope ya d'akko sabon farin towel, wanda keta zuba irin k'amshinsa ya iso gefenta yana fad'in gashi na Ara miki"batare data kallesaba ta Amsa shi kuma yashiga bath room"yafi mintina 3 kafin yafito d'aure da towel iya k'ugunsa "kallo d'aya Amaan ta masa ta sunkuyyar dakai"itama tana d'aure da towel d'in "tashi mushiga wankan ko?"yafad'a yana tsareta da Ido"Ahankali ta mik'e tsaye ya iso yayi hugging nata ta baya yana manna mararsa Ajikin k'ugunta....ta rintse Ido da sauri jikinta na rawa"salfad wai sbd nayi hugging naki kike rawar jiki?"yak'are maganar yana shafa gashin kanta daya sakko saman kafad'arta"k'in mgn tayi ya juyo da ita gabansa by surprise ya had'e bakinsu waje guda"sai kauda kanta takeyi Amma yak'i barinta"daga k'arshe suka fad'a saman bed d'in ya janye mata towel yafara jagukar mata jiki son ransa"ita dai tayi shiru idonta Arufe "sai nishi takeyi Ahankali sbd ba k'aramin nauyi yamata ba"bacin fad'uwa babu Abinda gabanta keyi "ta fahimci shariff bashida hak'uri ko kad'an"da k'yar tasamu ya k'yaleta ta, ya d'auketa suka shiga wankan"sosai ta gasa jikinta kuma Alhamdulillah taji da sauk'i sosai"tana lura da shariff yatub'e yana jiran tagama sit bath d'in yashigo cikin bath tub d'in suyi wankan"ita har mamaki yake bata meyasa bayajin kunyarta kodan sbd tana y'ar k'arama shi yana babba?"sbd tasan dai ya girmeta da 20yrs...mrs fahad shariff na shigo ko saikin gama gulmar tawa ne?"da sauri ta d'ago kanta "yes ! yafad'a yana d'age gira had'e da binta da wani irin mayen kallo"ta sunkuyar dakai"shi kuma ya matso yakoma tara wasu ruwan kafin yashigo cikin bath tub d'in suka fara wankan....sai wajen sha biyu saura suka fito yana d'auke da ita"Ahankali tace"hamma pls kayan bacci nah"basai kin koma d'aukar komai ba"zan baki boxer k'arami ki saka kaya kuma banida tsarin kwanciya da matar Aurenah da kayan bacci"yak'are maganar fuska bbu walwala sbd karma ta masa musu"Aikuwa kasa mgn tayi ya kwantar da ita gefen bed d'in "kafin ya matsa jikin mirror yashafa turarukansa masu dad'in k'amshi"sannan ya nufi ward rope ya bud'e yadakko boxer yacire towel d'in yasaka"kafin ya juyo yasaci kallon ta ,ta juya masa baya tana kwance tayi shiru"salfad tashi kisaka mana"yafad'a yana Ajiye mata wata y'ar best fara da wondo sabo fil da Alama irin na mata ne"batace komai ba ta tashi zaune ta Amsa batare data kallesaba ta juya masa baya"yayi d'an murmushi sbd yafahimci fushi tayi"salfad karki saka tunda bakyaso"bana buk'atar na tursasaki yayin yin wani abu "yak'are maganar yana zama gefen bed d'in"nifa hamma bance bana soba"bakai bane kamun mgn fuskarka Ad'aure ko?"ya girgiza kansa yana kamo hannun ta yajanyota saman jikinsa"ta kwantar da kanta saman k'irjinsa tana kukan shagwab'a"ya Isa haka my salfad "keme bada shaidace Akaina na rashin fara'a"hasalima sbd ke nake fara'a yanzun da yawan mgn ko?"naji nayi kuskure Ayi hak'uri"turo baki tayi tak'i mgn ya Amshi best d'in yad'ago kanta yayi k'asa da towel nata"tasaki k'aramin kuka tana rungumesa.....wani irin nishi shariff ya saki da k'arfi yana matseta Ajikinsa sbd yadda dukiyar nashanunta ke gugar k'irjinsa"murya na rawa yace salfad kisaka boxer d'in kawai pls kinjiko?"batayi mgn ba ta janye jikinta ta sauka daga saman bed d'in ta juya masa baya "shidai yana kwance yana binta da kallon k'asan Ido jikinsa Amace"harta gama sakawa taje takashe hasken d'akin "sanna ta Ajiye towel d'in saman bed side drower"sharif yaka mota da sauri ta fad'o samansa ya rungumeta "itama k'ank'amesa tayi da sauri tana shafa fuskarsa da gashin k'irjinsa sai shafar juna sukeyi suna maida numfashi.... sharif be kyaletaba saida ya murjeta son ransa sannan sukayi Addua suka kwanta bacci.....washe gari da suka farka sun makara sallar Asuba Anan gida sukayi"kuma sharif yatsareta saita zauna sunyi Azkhar"sai shagwab'a takeyi ta zauna"bayan tayi me yawa tace ita bacci takeji"k'yaleta yayi taje ta kwanta"shi kuwa saida Rana ta fito sannan yatashi yacire jallabiyar dake jikinsa yashiga wanka"bayan yafito yana shiryawa Amaan ta farka"da k'aramin kuka ta tashi"da sauri ya Ajiye Abinda yakeyi iso gefen bed d'in yana fad'in salfad yaya ko wani abu ke miki ciwo?"k'in mgn tayi sai mik'a datayi"ya kawar dakai sbd yadda ta gantsaro k'irjinta dake mata ciwo"shine kayi wankan kai d'aya ko?"bafa haka bane"banaso natasheki kina bacci kisamun sabuwar rigimar da banyi zato ba"wanka kuma dama nine zan miki ko my baby"nidai ni zanyi da kaina"kuma idan ka biyoni jik'aka zanyi"duk babu komai"yanzun ya jikin?"nifa na warke"kice nazo kawai mu cigaba daga inda....ihu takamayi da shure shuren k'afafuwa "ya dinga tsokanar ta yana dariya"ta matso ta haye samansa tana murd'e masa kunne "kinga sweet heart ki hak'ura da rigimarnan ki tashi muje na miki sit bath da wanka"In kuwa kinfi son nasameki duk na tsotse babu ruwana....be rufe bakiba kiran mus'ab ya shigo cikin wayarsa "ya rik'e Amaan gam datake son guduwa sbd taji yafad'i Abinda bataso"ko sallamarsa mus'ab be Amsaba yace"Abokinah lallai kayi Aure"jiya mukazo mukayita knocking kukak'i bud'ewa "gaba d'aya Amaan ta b'oye ka kamanta da mutane"yana k'ok'arin mgn Amaan ta kama yimasa chakulkuli yakama dariya yasaki wayar gefe"ita kuma ta diro daga saman bed d'in tana dariya da gudu tashige bath room"ya mik'e tsaye yana fad'in karma kiyi wahalar kullewa yarinya babu key Aciki"yak'are maganar yana gyara d'aurin towel nasa yashige cikin bath room d'in"mus'ab dayake sauraren komai yayi murmushi ya yanke wayar sa sbd yafahimci baya gaban Abokin nasa "yana kuma mamakin kamar Amaan y'ar k'ank'anuwar yarinya ta janye hankalin sharif duk zafin kansa da miskilancinsa"kai rabi da SO da kuma y'a mace..... shariff da Amaan sunfi mintina 30 Acikin bath room d'in kamar ma sun manta a inda suke"wasansu na soyayya kawai sukeyi suna watsama juna ruwa da kumfa"Amaan ce ta katse musu wasan"badan wasan ya ishesaba yafara mata wankan,kafin suka fito suna dariya"saman jikinsa ya zaunar da ita yamata shafa"shi yafara saka kaya"sannan yarakata d'akinta ta zab'o irin shaddar dake jikinsa sky blue"sannna suka sakko k'asan yana goye da ita da nufin suyi break fast.....komai na jere saman dining table"ga parlourn share goge k'al "yanata zuba k'amshin Air frishners da turarukan wuta"Asaman cinyarsa ya zaunar da ita yana kissing kuma tunta"tayi murmushi tana duba Abinda yadace ta zuba musu"Atare sukecin Abincin cikin farin ciki had'e da k'aunar juna har suka idar"shariff ya duba time 10:23 am"b'ata fuska tayi zata sauka daga jikinsa sbd taga yana duba Agogo Alamar fita zaiyi kenan"haba ummu salma tah! Ammin mufa zanje na gaido nadawo muje lambun gidan nan da wajen swimming pool muyi wasa ko yakikace?"yafad'a yana d'age gira"yanayin yadda yayi maganar saida yabata dariya"tayi y'ar dariya tana fad'in shikenan hamma dan Allah karka wuce 12 pls"bazan wuceba ranki yadad'e "yak'are maganar yana manna mata kiss"kafin ta janye jikinta suka mik'e tsaye "har bakin k'ofar ta rakosa tana masa Addu'a"bayan ya fita ta wuce saman su sbd ta gyara musu..... *bayan kwana 10* wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *69&70* *Bayan kwana goma* Tunda wannan babban Al'amarin me girma yafaru tsakanin Amaan da shariff suka koma d'inkewa a soyayyar juna"da kafa kafa da juna had'e da sake shak'uwa me tsanani"har yanzun shariff be koma yimata komai ba saidai Asha romance kamar babu gobe"wanda harma Amaan d'in ta saba"tana fatan su tsaya iya hakan kawai banda wancan Abin me girma"da har yanzun tsoron Abin da irin Azabar datasha na'a ranta bata manta ba"far gabanta guna shine d'inkin kuma Alhamdulillah ta warke harya warware"sbd tana yawan yin sit bath da kulawa da kanta...kusan kullum sai tayi waya da Ammi da kuma y'an Adamawa "Abdallah nad'an lek'owa susha fira"sadeeq kuwa zuwansa guda sbd yana bakin Aikinsa "su mus'ab kuwa ranar week end shida noorynshi da Ahmed sukazo suka sha musu yini"jefi jefi dangin shariff na yawan zuwa kuma Amaan na musu tarban mutunci "kuma suna yaba kirkinta"mariya ce kawai datazo gidan bata sake mata fuskaba sbd ta fahimci mijinta take so"hakan yak'ara ma Amaan k'aimi wajen k'ara rik'e mijinta.....tun safiyar yau monday da suka tashi take rigima da k'ananun koke koke sbd sharif zqi koma office bakin Aikinsa"ga wani sabon case da aka bashi me mahinmanci"gaba d'aya Amaan tak'i barinsa yanutsu yafara bincike koda ta waya ne ko a laptop"sai dubara yake mata tana zamewa"suna zaune kan kujerah a main parlour ita kanta na saman cinyoyinsa yana zaune yana shafa gashin kanta dayasha gyara yyi bak'i gwanin sha'awa"my salfad! yakirata cikin murya me kama da rad'a"uhmm! ki yadda na goyaki kiyi bacci saina fita"bazan wuce 2pm ba zan dawo"kuma kinga inaso naje na gaida Ammi"zanje gidan Ammin pls"ki bari Anjima da yamma sai muje"shikenan my one Allah yakaimu"to miye zaki bani matsayin toshi?"toshin me kuma?"kinfi kowa sani"saita saki kukan shagwab'a tana tashi zaune ta rik'e hannayensa tana fad'in indai bazaka fad'amun ba babu inda zakaje"salfad dana fad'a zakice banida kunya ko?"nide babu ruwana"ta fad'a tana cika hannunsa zata gudu"ya fisgota ta fad'o saman jikinsa ya rungumeta yana fad'in salfad yaushe zaki bani Abinda duk macen Aure take bama mijinta?" yaka mata kidinga lura da nayi hak'uri sosai"pls ki tausayamun salfad kinji?"tunda mukayi sau guda najin son Abin kawai nadai hak'ura ne....gabanta nata fad'uwa cikin murya me kama da tsoro tace"duk sadda kakeso hamma zan baka"kin warke ne ko?"tana k'ok'arin yimasa mgn k'ofar glass d'in tayi k'ara had'e da zugewa mus'ab yashigo da sallama"Aikuwa Amaan najin muryarsa ta cikwikwiye shariff ta b'oye fuskarta Ajikinsa sbd kunyar ya gansu Ahaka"Abokin nawa kike jima kunya salfad?uhmm mutumin kanafa 🔥"kace kana nan gimbiyar ta hanaka fita ko?"mu kuma muna can muna jiran isowarka a office ko?"tab'e baki shariff yayi yana hararar sa yace"kaga mlm bansan sharri da saka Ido"duka yau ba 12 days kenan nayiba robona da office d'in "kai lokacin dakayi naka Anguncin ba 3 weeks kayiba?"sanin kankane ba'a tursasani "koda daga k'asa ne badaga sama aka bani case d'in ba tsab zance bazan yiba"uhmm hakama zakace?"to bari kaji"na gama kanoka ka zama mijin tace shine kake wani gewaye gewaye"banza sharrif ya masa ya matso da fuskarsa gefen ta Amaan Ahankali yace"salfad fad'amun iya gaskiyarki kin yarda natafi ko karna tafi?"Abinda kikeso shine za'a yi dan in nunama guy d'in nan iyakarsa...mus'ab shidai yana kallonsu yana y'ar dariya sbd ba k'aramin burgesa sukayiba"Amaan dai sbd ganin mus'ab nacikin parlourn yasaka tak'i yin mgn "babu kunya shariff ya d'auketa yanufi wani d'aki da ita"suna shiga tace"meke nan kayi salfad?"Ina ruwana da wata kunya? yafad'a yana zaunar da ita saman bed "nidai kaje tunda Abinda yashafi Aikinkune kaji?"Ina Alfahari dakai da matsayin daka bani Azuciyarka mijinah "Ina jiran dawowarka zan maka tana jin kaina"da gaske kike salfad?"Eh mana"wancan fa abun nake nufi? yafad'a cikin wata iriyar murya yana kwanciya saman cinyarta"batayi mgn ba sai kwanto da kanta saman nasa tayi ta zura masa harshenta cikin bakinsa"da sauri ya cafke yana masa wata iriyar tsotsa"Amaan na shafa jikinsa suna maida numfashi "daga harshe yatura hannayensa cikin rigarta yana shafa Albarkatun k'irjinta.....gaba d'aya shariff yafice hayyacinsa daga shi har Amaan d'in duk suna cikin shauk'in son juna da sha'awar juna "cikin k'ank'anin lokaci shariff yayi fatali da komai na jikinsu"saida yafara Addua Amaan ta farga da Abinda yake shirin yi"cikin muryar shagwab'a tace"pls hamma karkamun yadda zanji zafi"ni bana soooooooo! rirrik'eta shariff yayi yana saka k'wayar idonsa dake jajir cikin nata yana binta da kallon daya kashe mata jiki lokaci guda..... Amaan batasan lokacin data fisgosa suka rungume junaba daga nan komai yaci gaba da wakana"da farko Ahankali yafara tafiyar da ita saidai da tafiyar tayi nisa yaci gaba da juyata yadda yakeso"tun tana ihu da rok'arsa harma ta hak'ura ta k'yalesa"saida ya kwashe Awanni biyu yana Abu guda sannan yasararawa Amaan ya kwantar da ita jikinsa yana rarrashinta sbd ta rigime masa"I'm sorry my salfad kinji?"babuma inda zanje ina.tare dake ko?"kanta ta gyad'a masa Ahankali tace "hamma ka sani a ruwan zafi"to shikenan"kina jin ciwo ne?"ah ah"yauwa jarumata da daren zaki koma bani ko?"saida gabanta yafad'i da k'yar tace uhmm"sai kuma tace"nasan yaya mus'ab yagaji da jira yatafi tun d'azun "karma yatafi yatsaya d'in"kuma wayoyinmu na parlon?"babu damuwa ko d'auka akayi zan gane wanda ya d'auka"balle ma dagani saike da mus'ab mukasan pin d'in dake bud'e k'ofar har mutum ya shigo"shikenan saiya saka maka marar kunya ko?"shi ita garesane"to bari kiji bilkisu tun ranar dinner d'insu ya kwanta da ita Amota"dinner d'in daba'ayiba kenan"wai kafin Ad'aura Auren?"ah ah And'aura "kinga itama ba y'ar nan bace"bayan Ankawota Akayi shirin tafiya dinner"kai Amma be kyautaba"uhmm mus'ab dakike gani ya wuce iya tunanin ki"nidai kadena fad'in sirrinsa"shikenan da wanima labari zan baki Amma na fasa"Eh babu komai"bece komai ba yacikata ya sauka daga saman bed d'in yasuturta jikinsa kafin ya shige bath room"itama da k'yar ta tashi ta d'auki d'an kwalin Atamfar daya cire mata ta d'aura "dak'yar take tafiya wajen sai rad'ad'i yake mata"dan sharrif namiji ne ba kad'an ba"binsa ciki tayi suka fara wankan"sosai ya tausaya mata sbd ya fahimci taji jiki"saidai hakan bazai saka ya k'yaleta da dare ba sbd yana so tasaba.....sai bayan sallar Azahar yafita"yadawo da yamma"tana zaune taci gayunta cikin k'ananun kaya riga da siket mini tanata zuba k'amshi me dad'i"k'in tasowa tayi ta tarbesa"ga uwar tsaraba yamata"Ahankali yace "salfad kodai na koma inda na fito ne?"k'in mgn tayi ta nuna Agogo biyar saura minti 20"I'm sorry Ina office tun d'azun shiyasa naturo miki sak'on kiyi lunch karki jirani"Amma kasan bazan iya cin Abinci batare dana san kai kaciba?"idan nayi hakan nayiwa soyayyar mu Adalci salfad?kamar yadda bazaka iya cin Abinci sbd banciba nima haka "k'arasowa gefenta yayi cikin jin dad'in kalamanta ya duk'a gabanta ya Aza kansa A tsakkiyar cinyoyinta yana shafarsu"gemunsa na shafarsu"ta lumshe Ido tana zare masa hular saman kansa"ilove you so much my salfad "you are my happiness"tayi murmushi tana shafar gashin kansa tace"ilove you too jarumin jarumai"ya d'ago kanta suka had'a Ido "ta kashe masa Ido guda"Atare suka saki murmushi ya d'auki hular tasa data cire masa yasaka mata"ta rik'e hannunsa ta sumbata"kinyi kyau salfad"na yafe ko wace mace idan bakeba"insha Allah kece matata har A Aljannah "Allah yasa *my Nurul khalbi* ya Amsa da Ameen ta d'ago sa yadawo gefenta ya zauna"ta duba ledojin daya aza saman center table kafin ta mik'e tsaye ta wuce kitchen "bata jimaba ta dawo da ruwa da lemon kwali irin wanda tasan yafiso"yanata kallonta yana d'an murmushi ta zuba ruwan ta duk'a ta bashi"ya Amsa yana fad'in thanks"bayan yagama sha Anan tsakkiyar parlourn sukaci Abinci "suna idarwa Amaan ta hanashi yayi wanka wai ita sai sunje gidan Ammi"shikenan tashi ki canza kaya saimu tafi"dato ta Amsa ta wuce sama"bata jimaba ta sakko cikin shiga ta Alfarma datayi bala'in haskata"dama ga haske da k'iba ta k'ara "Alamar samun kwanciyar hankali da hutu kenan"Ina zakije salfad?"yafad'a sbd ganin ta nufi kitchen"sak'o zan d'akko "ta fad'a tana wucewa kitchen d'in"bata jimaba ta fito rik'e da wani babban tray na silver me murfi"uhmm kice tsaraba zakije ma da Ammi da ita ko?"Toya san ranka?"yayi murmushi yana fad'in to kawo na d'aukar miki"babu musu ta mik'a masa cikin shagwab'a tace"yaushe zaka fara koyamun driving d'in hamma?"mubarshi zuwa week end haka ko?"dato ta Amsa shi kuma yabud'e tray d'in"k'amshin curry da spice's suka daki hancinsa"ya lumshe Ido yana fad'in shi mijinki kin d'ibar masa nasa?"yaushema kikayi snacks d'in nan?"bayan ka fita ne"na tura su saude sukayima kukun mgn yayi sauri yagama lunch zan shigo kitchen d'in"bayan yafita shine naje nayi"d'an murmushi yasaki ya d'auki meat pie guda d'aya yakai bakinsa Adaidai sadda suka bar cikin parlourn"uhmmm gaskiya yayi dad'i sosai salfad "nidai hamma naka fa yana nan idan mun dawo zan baka"shikenan nadena ci "yak'are maganar suna nufar compound d'in gidan"suka shige cikin wata had'ad'd'iyar mota"suna tafe suna fira saidai sharrif ya fahimci kamar wata mota binsu Abaya"be kuma wani damuba sbd yanada yak'inin mutum ko Aljan be isa yamasa Abinda Allah be masaba"suna shigowa center k'arshe wacce daga ita sai su hau titi wata mota bak'a tasha gabansu"in bacin ya take burki da sun bangaji juna"kuma sbd Amaan yaci burkin da kamar babu ita Amotar daya Afkama motar"ta sauke Ajiyar zuciya tana kwantowa Ajikinsa"karki damu babu komai zan d'an fita ki jirani karki fito salfad pls"Ina zakaje kuma hamma?"Amaan ki zauna kinsan bana son musu ko?"ya fad'a yana zaro bindiga abayan sit d'in dayake zaune ya soke cikin Aljihun rigar yadin jikinsa"gabanta yafad'i ta zaro Ido"Adaidai lokacin da wani k'aton mutum yatsaya gefen k'ofar yana musu knocking"sai muzurai yakeyi.....cikin zafin rai sharrif yaturo k'ofar da k'arfi ta dagi gefen gwiwar mutumin yafad'i k'asa.....shi kuwa had'e girar sama data k'asa yayi yafito fuskarsa Ad'aure Alamar no mutunci"Atake wasu k'atti su biyar suka fito daga cikin bak'ar motar"Amaan gabanta na fad'uwa ta zaro Ido waje tana hango sheriff tsaye yana kallonsu babu wata damuwa saman kyakykyawar fuskarsa......dariyar wata mace taji"ta juya"Ashe farida ce wacce ke binsu tun daga baya.....Fahad Shariff kenan! kallon inda take beyiba saima danna k'aramar wayarsa yakeyi"yayinda k'attin su shidda sun zagayesa"gashi bbu mutane sai masu wucewa saman Abin hawa suma jefi jefi suke wucewa.... Ayanzun dole zaka Ajiye zafin kan naka da izzar"tunda bbu security's da body quards d'in naka ko?"inaso kasani ni fareedah saina tarwatsa rayuwarka kamar yadda kamun gib'i Atawa rayuwar......wani shegen murmushi sharrif yasaki wanda idan yayisa Tofa Akwai muguntar dayake shirin k'ullawa"kai tsaye yajuya yanufeta"Atake k'atti biyu suka biyosa Abaya da makamai Ahannunsu"suna d'agawa da nufin su saresa yana duk'ewa wanda yana jiyo ihun da Amaan ta kurma sbd ta hango za'a saresa"cikin zafin rai yadinga kaucewa suna son sukarsa"daga karshe ya Amshe maka man nasu"fareedah dake tsaye tana kallon komai ta zaro Ido, saiya yar dasu yana sakin murmushi yafara jibgar k'attin biyu kamar zai rab'asu da ransu"daga Farida har Amaan dake kallo mamakin jarumtarsa sukeyi"Atake sauran suka nufosa"yazaro bindiga ya harbi mutum biyu ga kafa sauran suka gudu"saiga k'attin su hud'u kwancen k'asa cikin jini....taku biyu yayi ya Isa gaban fareedah dake k'ok'arin shigewa mota da nufin ta gudu"gabanta yasha ya d'auketa da wani gigitaccen marin dataga stars na mata shawagi"yakoma k'ara mata "yana nunata da yatsa yace"wawuya shashasha k'aramar y'ar bariki "koda Ina fad'a da mata ke karya An fad'a miki zan iyayi dake ne?"never nafi karkin hakan saidai na nuna miki iyakarki"yak'are maganar cikin izzah had'e da raini"yayinda fareedah ke tsaye kanta na juyawa bakinta na jini.... Amaan ta fito da gudu ta rungumesa tana sakin k'aramin kuka"bece mata komai ba yazaro k'aramar wayarsa yana dannawa"kafin yace" inaso kisani ba'a fita farauta sai An shirya"idan har zaki iya dani to inaso ki canza shiri koki turo na gaba dake"banza wacce ta fito daga tsatson banza fasik'aaaaa"ya k'are maganar cikin zafin rai yana kara wayar Akunansa yasanar da inda yake da buk'atarsa na zuwan police masu b'akin kaya Awajen "yana kashe wayar yabita da wani irin kallon tsana yana fad'in muddin kikayi k'ok'arin guduwa saina harbeki"na kuma harbe banza bbu Abinda za'ayi"kina karuwar zaki iya fad'a dani dan ubanki??"ko kin d'auka dabbancin dakika mun kwanaki na Azamu A face book na mantane da kiran da kika mun??to bari kiji! ni sharrif ba'a cimun Alwashi.... pls hamma ya Isa haka! kaga mutane nata kallonmu"cewar Amaan dake jikinsa" tana bin fareedah da mugun kallo Ahankali tace"da Alama Aikin da aka miki besaka kin sadudaba ko?"d'auke kanta fareedah tayi tana dai tsaye dafe da kunci"wata iriyar kunya ta kamata sbd ganin wasu nata kallonta Ana nunata"da Alama sun santa ,tayi dana sanin shirya wannan plane d'in"dama Nadiya tabbata shawara ta hak'ura kawai bazata iya takun sak'a da mutum kamar Fahad Shariff ba" Amma tak'i ji ta kafe su seerat na zugata" sannna tayi mamakin jin kalaman dake fitowa daga bakin Amaan, dan ta d'auka babu wanda yasan Ammata wannan Aikin sai family d'inta"wato shima sharrif yasani kenan??tana wannan tunanin taji jiniyar motar y'an sanda.......✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *71&72* ........gaban fareedah yayi wani irin mugun fad'uwa "fatanta guda shine kar shariff yasaka aka mata"idan kuwa yamata haka ya gama yimata tozorci mafi muni Arayuwarta.....ku kwashe su, su duka da motocinsu ku tafi dasu police station"zan zo yanzun bada jumawaba"saidai kafin in iso inaso su duka jikinsu ya gaya musu"yafad'a cikin kakkausar murya.....mekake nufi?"banza sharrif yamata yanuna hand bag nata da wayarta yace"su karb'e"fareedah ranta ajagule ta basu suka nuna mata mota ta shiga"yayinda suka kwashe mutum biyun daya harba da guda biyun daya daka duk suka sakasu a mota"kafin wasu daga cikin police d'in suka shiga motar farida da motar y'an daban suka bar wajen "sharrif ya tab'e baki ya kalli Amaan dake jikinsa"sara masa tayi"murmushi ya sub'uce masa yaja karan hancinta yana fad'in muje my princess na kaiki gidan Ammin ko?"to Amma salfad saida isha'i zakazo mu tafi gida ko?"no ! bayan sallar magrib dai"sbd kin samu mun fito shine kikeso mukai dare ko?"k'in mgn tayi"yayi murmushi yaja hannunta suka nufi mota"bayan yatashi motar tace"nidai zamuje shan ice cream "karki damu duk zamuje "harma America da London nakeso muje yawan shak'atawa bara dai mugama da case d'in can"gaskiya hamma fareedah d'in can batada hankali da tunani"to in bacin sakarcinta meye take ganin zasu iya yimaka data turosu ??" dama Ina taga hankali Amaan?"zan nuna mata kuskuran ta da k'arfin ikona ta hakan zata fahimci ko namiji d'an uwana be isa yatakani ba balle ita mace"Acikin matan kuma ita jaka ce"yak'are maganar yana jan tsaki"inaga fa sbd kayi silar tonon Asirin mahaifinta shine take son d'aukar fansa"tab'e baki yayi yace"to muzuba nida ita"ko babban yayansu be d'auki fansaba ya manta da mutuwar uban suna sharholiyarsu sbd be basu tarbiya ba sai itace zata d'auka?"family d'in ma Alh yahaya yadda na sami labari dad'in Abinda yafaru sukaji"sbd be musu uwar komai da sunan taimako hidimar gabansa da siyasarsa da shigo da miyagun k'wayoyi kawai yasaka Agaba...nidai hamma meyasa bazaka hak'ura kadena wannan Aikin ba?"bazan iya denawa ba salfad"ba kuma sbd na sami kud'i ko wani abu nakeyin saba kema kinsan da hakan "kawai inayi ne sbd taimakon Al'umma da yanzun wasu daga cikin Abokan Aikin namu basayin Aikin iya gaskiyarsu sai sun had'a dacin hanci"hakane hamma idan kuma mutum ya kasance na k'warai sai mugaye suji hanshinsa"Allah dai yatsare mana kai"Ameen salfad"inaso idan namiji kika haifamun yayi irin wannan Aikin"turo baki tayi tana fad'in sai kace inada juna biyune?"kuma y'ar yarinya dani zan haihu"ta k'are maganar cikin shagwab'a tana kwantowa Ajikinsa "my salfad rigima! kece d'in kikayi karanta da haihuwa?"to bari kiji"jikina na bani inada Ajiya Ajikinki tun ranar first night d'inmu"yak'are maganar suna shigowa cikin gidan"Amaan tak'iyin mgn ta kauda kanta saima k'ok'arin barin jikinsa takeyi"kinsan Allah ko kiyi murmushi kiyi kissing d'ina komu juya mu koma inda muka fito....da sauri tasaki k'aramin murmushi sbd tasan zai iya d'in"sauran kiss"nidai Allah hamma kanamun wayo ne, ka bari Anjima zan maka"zancen kikeso Ayita ja ko?"tana k'ok'arin mgn wayarsa tayi ringing"yana dubawa yaga DPO ne"my princess kije zan wuce Anjiman zan dawo"yafad'a yana d'aukar wayar "to Allah yatsare"yanata kallonta ya Amsa da Ameen "bayan ta fito ta bud'e back sit ta d'auki tray d'in tayi tsaye"sharif na idar da wayar yazuge glass d'in motar ya lek'o suka had'a Ido"ta turo masa d'an bakinta "zanyi maganinsa Anjima da dare"ban ganeba?zo kiji"nok'e kafad'arta tayi tana wasa gwalo ta wuce"yabita da kallo yana sakin tattausan murmushi yana tuna yadda ya risketa ad'azun.....da sallama Amaan ta shigo cikin parlourn "Abdallah dake zaune yana kallo ya Amsa yana mik'ewa tsaye yace"kinsan kuwa Anty Amaan d'azun mukayi firanki da Ammi Ashe kina hanya?"yafad'a yana Amsar tray d'in hannunta"tana murmushi tace "Aikuwa sarkin zaman gida kamar mace"gara dai kazo katafi sudan d'in "kema kina layin su yaya sadeeq ko Anty Amaan?"murmushi tayi tace Ina Ammi?"tana kitchen zata Aza dinner"da sauri Amaan ta nufi kitchen d'in Abdallah na biye da ita Abaya.....bayan sallar magrib Amaan na zaune A tsakkiyar parlourn tana cin Awara da yaji Ammi na gefenta tana cin Abincin da Amaan ta girka d'azun"wanda Ammin tace"ta bari ,tace ah ah ta zauna ta huta"sai fira sukeyi jefi jefi game da snacks d'in da Amaan ta kamata"yayinda sadeeq da Abdallah na dining area suna dinner"Ahaka sharrif ya shigo da sallama tattausan murmushi na shimfid'e saman fuskarsa dake nuna yaji dad'in yadda yaga Amaan da mahaifiyar tasa"hamma sannu da zuwa"yauwa salfad"kina nan lik'e da Ammi ko?"yak'are maganar yana zama gefen Amaan d'in"itadai ta kallesa ta kauda kai tanayin murmushi"Ammi tace wato ka saka mana Ido nida y'ata ko?"to Ai naga Ammi kinfi jida ita akan kowa"ke kuma babu tayi?"yafad'a yana d'aukar Awaran yanka guda yana tuna yaushe rabonsa daya ci wannan Abin.. Anty Amaan girkin yayi dad'i week end zan dinga zuwa nayi lunch"cewar sadeeq"daya baro cikin parlourn" sharrif yace"yaushe tayi wani girki?"d'azun wlh tana zuwa ta hanani Azawa wai naje na huta"kin kyauta salfad saiki tashi mu wuce ko?"ya fad'a yana jin k'imarta na nunkuwa Aransa"tun yanzun shariff?"Eh Ammi Ankusan isha'i,kuma inaso na sami jam'i"shikenan Amaan kisameni A d'aki"ni ban dani?"sharesa Ammi tayi tana tashi ta wuce.....wai menene zakije ki Amso da ba'aso nasani ne?"yafad'a gefen kunnanta"sai tayi murmushi tana fad'in idon matambayi"uhmm ni kuma sai kin sanar mun"murd'e masa kunne tayi tana dariya"sadeeq yadinga kallonsu yana jin inama shine tare da madeenah....tashi Amaan tayi yana cewa zai biyota tak'i tankashi ta wuce d'akin Ammin"tana tsaye gaban ward rope da wata leda bak'a A hannunta" ta matso ta mik'a mata tana fad'in gashi"kullum da safe ki zuba cokali 2 a cup kisha da madaran ruwa "karki bari sharrif yagani"dato ta Amsa tana godiya"Ina fatan babu wata matsala ko Amaan?"babu komai wlh Ammi"to Alhamdulillah Ayita hak'uri dan Allah "in sha Allah"har cikin parlourn Ammi ta rakota tana mata godiya tasaka Abdallah yabiyota da tray d'inta "sharrif nata tsokanarta saita fad'a masa meye Ammi tace mata"sharesa tayi har suka shiga mota kafin tace"har kun gama case d'in?"mun gama"y'an daban nacan sai sunyi zaman wata ukku gidan yari" gobema su k'ara zuwa ta sakasu suyi wannan kidahumancin"ita kuma sai tayi sati 3 gidan yari da horo me tsanani "har Millon 2 yayanta yakawo sbd Abada belling nata DPO yak'i Amsa yanuna masa case d'in yashafesu tunda akainane"na kumaje har cell d'in datake rufe na k'ara cimata mutunci"kamun daidai sweet heart"to Ai tana gadara da kud'i ko?"to na nuna mata ita matsiyaciyace naira Millon 5 nabama commissioner nace kawai yayi cefane"sai gashi yana tambayata shekara nakeso tayi a gidan yarin?nayi murmushi nace 3weeks kawai ko 4 weeks"lallai kud'i kud'i ne!Allah ya kyauta"cewar Amaan tana dariya"ta fahimci mijin nata na Alfahari da dukiyarsa yana kare mutuncinsa da girmansa da ita....Anata kiraye kirayen sallar isha'i suka iso gidan"bayan sun fito daga cikin mota ita ta wuce ciki shi ya wuce masjeed....sai wajen 8:30 pm sharrif yashigo da ledar ice cream da rufaida yogurt Ahannunsa "Amaan na zaune a parlourn tayi wankanta ta shirya cikin doguwar riga ta bacci tanata k'amshi"my princess Abin ba mgn ne?"bakai bane ka jima baka dawo ba"zance naje"yak'are maganar yana dariyar tsokana ya zauna gefenta "ta haye saman cinyarsa tana shagwab'a"kinga tsaraba natsaya na miki shiyasa na jima"kuma kinyi wanka ke kad'ai to nima sai kimun"babu komai zan maka"ta fad'a tana bud'e robar ice cream d'in tafara sha tana lumshe Ido"yayi murmushi"zata fara bashi ya girgiza kansa"ba koda yaushe nake shan Abu me sanyi ba"kedai kisha kizo kicika Alk'awarin dakika d'auka"ya fad'a yana d'age gira"gabanta yafad'i tak'iyin mgn"sai tsokanarta yakeyi harta idar ya goyata suka nufi master bed room d'insu... Awannan dare Amaan taji Ajikinta Ahannun shariff"washe gari suna gama sallar Asuba yakoma maimaitawa"daurewa kawai Amaan keyi tana jin tausayin kanta"be sarara mata ba saida tafara masa kuka tukum yabarta, sukayi wanka suka shirya cikin k'ananun kaya suka sakko k'asan sbd suyi break fast..... ************* mommy ce zaune Acikin had'ad'd'en parlourn ta da sharrif yagyara mata yazuba komai sabo"ga kuma yacika musu store da kayan Abinci"game Aiki ya d'aukar mata"kai ita Abin saidai godiya"ta k'ara haske da y'ar k'iba"yanzun lafiya qlau zamansu da daddy gwanin burgewa"ga jin dad'in y'arta na zaune lafiya d'akin mijinta.....sai sallama Aketa dokawa Amma k'arar TV mommy bata jiba"can aka yaye labulen parlourn"saida gaban mommy ya fad'i sbd ganin Anty zabba'u da Hjy hauwa (mahaifiyar Nasir) "dakewa tayi fuska bbu yabo babu fallasa ta Amsa musu"saidai kallo d'aya ta musu ta fahimci sunyi nadama"dama kwana 2 da suka wuce tasami labarin warkewar zabba'un"k'asa suka zauna kan carpet sunata kalle kalle Acikin parlourn"Ina wuninku?"cewar mommy sbd taga basuda niyar yin mgn sai kalle kalle da sukeyi"Ina wuni Hjy bilkisu?"Alhamdulillah" sai zabba'u ta fashe da kuka tana fad'in dan girman Allah kiyiwa Allah ki yafemun keda salma"wlh nayi nadama na girbi Abinda na shuka"tunda nadawo hayyacinah Aka sanarmun Abinda yafaru nayi nadama"dan Allah Hjy kiyi hak'uri kisaka Alh ya maidoni cikin zuri'ata"Hjy hauwa ta karb'e zancen da cewa Eh Hjy bilkisu nima nida Nasir muna neman gafaranku dan Allah Ayi hak'uri Ayafe mana sharrin shed'an ne.... murmushin takaici mommy tayi tace"Ayanzun kika gane kin girbe Abinda kika shuka zabba'u?"kinso ki wulak'anta rayuwar salma sai Allah yakareta ke taki rayuwar ta wulak'anta"sbd k'arshen wulak'anci har fyad'e maza biyu sun miki"salma kuwa Allah yatsareta ya had'a ta da mutum na gari da kowa a zuri'ar gidan nan kecin Arzik'in sa"kinga kuwa mu jarabawar Alkhairi ta zamar mana"inaso kisani! duk wanda yace" zaiyi takara da hukuncin Allah saiya fad'i k'asa warwas"batun Alh ya maidaki kinada baki kimasa mgn mana"banida damuwa da dawowarki kok'in dawowarki"yafiya kuma tun kafin kizo mun yafe kodan sbd baiwar ni'imar da Allah ya mana"kuma Allah nason masu yafiya"ke kuma yaya hauwa? Ai dama yau da gobe saurin zuwa gareta"nasir idan yana da kunya ya rok'i yafiya"yagama zargin dason kunyatamu?"yazo yayi Auren huce haushi Ashe yarinyar daya Aura har cikin shege tayi?"kin d'auka bamu sani bane?"ita rayuwa tun Anan duniya wasu Abubuwan Akeyin hisabi A kansu me hankali kawai ke ganewa"na d'auka salma ko lalacewa tayi Nasir me rufa mata Asiri ne matsayinta na y'ar uwarsa saidai kash ! Abin ba haka bane"saidai babu komai rayuwa ce"na yafe muku ubangiji ya yafe mana baki d'aya.... zabba'u da Hjy hauwa na kok'arin mgn sadeeq da wasu yara su ukku suka shigo da kaya nik'i nik'i suna jibgewa "baki washe yace"mommy su yaya shariff ne da salma suka zo yi muku sallama" wai America da saudiyya zasuje"bara naje mu kwaso sauran kayan.....✍️ wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 Vip grp 1000 via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *75&76* .......duk yadda amaan taso mutumin nata yatashi yabita suje suci abinci k'iyawa yayi"saima yakoma mata sak sharrif d'insa nada"sudai sadeeq da abdallah kallonsu kawai sukeyi suna dariya"sosai amaan ta k'ule saidai bata tanka kowaba ta koma kan kujerah ta zauna tana danna waya, sharrif kuma yana satar kallonta sbd dama so yakeyi ya ganta cikin irin wannan yanayin tafi masa kyau"wai yaya baraka tashiba sbd anty amaan?"cewar sadeeq"kaga mlm ba'a shiga tsakaninmu inama ruwanka?"murmushi yasub'uce mata ta kalli sadeeq ta masa gwalo tana tashi tsaye sharrif yabiyota suka wuce dining area"salfad! uhmm ba gida zamu koma ba?"toni me zaka mun idan mun koma?"kinfi kowa sani yarinya" ya k'are maganar yana ja mata kujerah ta zauna shima ya zauna gefenta"abinciccika masu rai da lafiya na gargajiya dana zamani gasu nan"amaan ta zuba musu sunataci suna santi "sai tsokanarta yakeyi, sadeeq da abdallah da ammi nata kallonsu daga nesa"bayan sun gama yatafi masjeed shida abdallah sbd ankira sallar azahar"ita kuma amaan tabi ammi d'aki sukayi tasu"bayan sun gama ammi nata kallonta sbd ba k'aramin kyau da canzawa taga tayiba"hak'orin makkan data sa yamata kyau sosai"ita kuwa kunya dukta kamata sai taga kamar cikin ammin ke kallo"na d'auka kota can adamawa zaku wuce kafin daga can kuyo tanan....itada zuwa adamawa sai bayan ta haihu insha allah "cewar shariff ko ajikinsa daya shigo ya tsintsi maganar"to allah ya sauketa lafiya"cewar ammi daga haka tayi shiru"yayinda amaan batace komai ba saima mik'ewa tsaye tayi tace"ammi bara nakoma parlourn "wanda tayi hakanne sbd ta basu waje su gana"kuma hakan yak'ara mata mutunci wajen ammin "bayan ta fita shariff ya zauna kan sofa yana shafa kansa"dama inason muyi wata mgn dakai"to ammi ina jinki" kaga yanzun dai idan madeenah ta k'are karatunta za'a sa musu rana da sadeeq "inaso kafin ayi auren nasu nima nayi nawa auren.... atake fara'ar dake saman fuskar shariff ta b'ace b'at"yayi kicin kicin da fuska yana fad'in haba ammi! wane irin mgn ne haka?"bayan bani nan wani ke zuwa ko?"kin manta abinda alh yahaya yaso yamana ne?"dama nasan zakayi wannan tunanin "ba wani bane alh kabiru ne abokin mahaifinku....wannan ai cin amanane ammi"yana abokin mahaifinmu zaice zai aure ki? ya katseta fuska bbu walwala"raya sunar manzon allah s a w d'in shine cin amana sharrif?"wuce nayi auren nayi ne kome?"to bari kaji! na riga na gama mgn sbd na shawarci y'an uwana "ban sanarwa sadeeq da abdallah ba na bari saina fara yimaka mgn"sbd nasan zab'inka shine nasu"idan sbd gidan mahaifinku d'aya zama naku ayanzun"har nike zaune ciki kuke tak'ama saina bar muku gidanku naje gidansa wata tsiyar ce"sbd ina lallab'aku shiyasa kukeyin abinda kukaga dama bama kamar kai....sosai gaban sharrif yafad'i yana tunanin kodai alh kabiru bebar ammi hakaba"sbd k'aramar mgn sai fad'a take masa haka...idan baza kayi mgn ba tashi kabani waje" kaje kaja matarka kubar min gida....yanzun ammi sbd y'ar wannan maganar har ranki zai b'aci?"babu komai aure daine ko?"allah yasa alkhairi bana fatan abinda zai saka kibar gidan nan har abada"idan na miki laifi sbd maganar auren kiyi hak'uri "yana fad'in hakan yamik'e tsaye yabar d'akin kamar zai tashi sama"gaba d'aya kuma ammin sai taga kamar bata kyautaba"sharrif na fitowa amaan ta kallesa"atake ta fahimci ransa ab'ace yake"ko mgn be mataba saidai hannunta yakama ya d'auki hand bag nata da wayarta dake gefe yayi hanyar k'ofa da ita"sadeeq da abdallah suka bisu da kallon mamaki"sanin halinsa na zafin zuciya yasaka tabishi da yadda yakeso batare data tankaba "koda suka iso parking lot da hannu yayima driver mgn"kafin ya bud'e motar yasaka amaan sannan ya zauna kusa da ita"ta kwanto ajikinsa batare data ce komai ba ...har suka iso gida babu wanda yace uffan"ko wane da irin kalar tunanin dayakeyi"sharrif yayi dana sanin dawowa k'asar inda yasan b'acin ran dazai samu kenan daba yanzun zasu dawo ba"duk ma'aikatan gidan sunata k'ok'arin gaishesu amaan ta sanar musu suyi hak'uri agajiye suke"shidai uban gayyar be tankaba yana dai rik'e da hannunta suka wuce babban parlourn gidan mutum ukku na biye dasu d'auke da tsarabar da sukayi"ko ina share goge k'al dashi"bayan sun ajiye suka fita"amaan dake zaune gefensa ta kama hannunsa guda ta fashe masa da kuka"yabita da kallo da idanuwansa da sukayi jajir"ya zare hannunsa guda datake rik'e dashi yakai saman bakin ta data b'are ya rufe mata bakin yana girgiza kansa had'e da yimata nunal d'in menene?"bakai bane kaketa fushi daga dawowarmu"pls nidai hamma kayi mgn mana konaji sanyi cikin zuciyata"yaka mata kasanar mun meke damun ka ?"amaan fad'in bashida amfani"tunda aikin gama yagama"nasan kinsan alh yahaya da y'ar sa iftihal wanda ammi ta aura?"eh nasan komai"to yanzun wani abokin abban mune yakeso ya aureta na nuna bana so shine ranta ya b'aci"banaso na zama sanadin b'acin ran mahaifiyata amaan "yah salam! to hamma cewa kayi baka amince ba har tayi fushi?"uhmm"kayi hak'uri ka koma yanzun kasami sadeeq da abdallah kununa mata kun amince"sannan nasan kasan beda matsala wanda zata aura d'in ko?"k'in mgn yayi"amaan ta girgiza kanta ahankali tace "hamma ammi fa bata wuce aure ba"ka barta tayi abinta ta sami ladar"kuma zai k'ara mata mutunci wajen idanuwan jama'a "pls salfad kaje ku bata hak'uri kaji ko? ta fad'a cikin rarrashi had'e da kwantar da murya"ya d'auki kusan second 5 kafin yace" to idan nadawo meye zaki bani?"kaina gaba d'aya zan baka nawan"kyan alk'awari?"tana murmushi tace cikawa"ta k'are maganar tana jan hannunsa saiya fisgota ta fad'o saman jikinsa ya rungumeta itada cikin"murya can k'asa yace"pls inaso na gaisa da baby nah salfad"tunda ajiyarsa ta fara bayyanah ajikin ki kike wahalar masa da daddynsa ko?"nidai kaje kadawo pls"shikenan tunda korata akeyi" dama mun had'u da wata y'ar budurwa a face book kinga sai naje wajenta.....be rufe bakiba ta juyo ta ballo masa harara tana turashi"yasaki guntun murmushi yana fad'in wasa nake salfad"amarya kuma uwar gida agidan fahad shariff keda kishiyasa har abada insha allah"kin isarmun da komai habibaty"k'ank'amesa amaan tayi cikin jin dad'in kalamanta "daga k'arshe suka fara kissing d'in juna"da k'yar ta samu ta lallab'a shi yatafi"ita kuma ta wuce saman su inda bataba masu aiki damar zuwa ba"da kanta ta gyara sashensa dana ta"sannan ta shiga wanka "tana fitowa ta sami shariff kwance kan bed dagashi sai d'an guntun boxer"suna had'a ido ya d'age mata gira "harka dawo?"eh salfad"kinsan meya bani mamaki?"uhmm uhmm"bayan mun gama rarrashinta sai cewa tayi nasan sharrif amaan ce ta turoka ko? nace eh cikin mamaki"sai cewa tayi allah yayi mata albarka hak'ik'a kayi dace"kaima sadeeq allah yasa madeenah ta kasance irin haka"kai kuma abdallah allah yabaka ta gari"amaan na murmushi tace"ameen ameen"to y'an mata sai azo a sauke alk'awari ko?"sallah fa zanyi hamma"kumafa nidai saida dare ko?"ta k'are maganar cikin shagwab'a "kinsan allah kije kiyi sallarki tun kafin nazo na karya miki alwallah"sanin halinsa k'aramin aikinsa ne yayi fin hakan yasaka tayi shiru ta nufi gaban ward rope ta d'auki doguwar riga da hijab"bayan tasaka ta kabbara sallar"tana sallamewa ta zauna zaman yin azkhar "tana cikin yin azkhar d'in saidai taji sharrif yayi sama da ita"daga ita har cikin yanufi saman bed"tanata kukan shagwab'a daga haka komai yaci gaba da wakana...... kwanci tashi asaran me rai! yau da gobe batabar komai ba"rayuwa ta lula"amaan suna rayuwa me dad'i ta hanyar zuba ingantacciyar soyayya da kulawa da juna dukda dai wata ran akan sab'a"tuni ammi tayi aurenta"alh kabiru tsakanin sa ga allah ya aureta "yanada mata guda da yara 5"gefe guda kuma ansaka ranar auren madeenah da sadeeq wata biyar masu zuwa"yayinda daddy ya yafema anty zabba'u saidai yace"babu batun maida ita d'akinta"yanzun babu laifi mommy na kulawa da yaran"zancen da akeyi ma ansaka ranar auren shamsiya itada nasir sbd yasaki waccan matar tashi"shima hamma yusuf ansaka masa rana"kuma abin farin ciki duk wata gudane za'ayi harda nasu madeenah.... amaan me juna biyu ta tabbatar abinda ke cikin cikinta d'an gata ne gaba da baya"sbd kowa zancen cikin yakeyi"ammi ta tanaji komai na haihuwa"ada sharrif yace banan zata haihu ba"ammi ta hana tace"idan ta tashi yin haihuwa ta biyu ko inama zasuje suje batada matsala"amma haihuwar fari anan gida nigeria zata yita.....ayau yakama week end babu office"tun wayewar garin safiyar yau amaan takejin jikin nata sai ahankali daurewa kawai takeyi"sbd ko yaya tace batajin dad'i zakiga sharrif yadamu ya lailayeta sun tafi asibiti"sadeeq kuwa kullum sai yazo gidan yadubata ko bata magani ko tambayarta yatakeji?abdallah kuwa idan bashida lactures zaizo yayi zaune yana bata labarin yadda zasu dinga wasa da yaron da zata haifa musu"sbd shi namiji yakeso ahaifa"sadeeq da amaan da shariff duk y'a mace suke so"kuma sharrif ya hana aduba musu meye zasu haifa"yanzun haka dai sadeeq yace"idan namiji ne zai bama abdallah million guda"shi kuma yace "idan macece zai masa wanki da guga na shekara guda"shidai shariff da amaan dariyace tasu.... abubuwan basu ida dagulewaba saida sharrif yabuk'aceta"sbd wannan cikin baya hanashi yayi budurinsa son ransa ajikinta"wajen k'arfe 12:30pm ciwofa yafara cin k'arfin amaan "sharrif dake zaune gefenta yana danna mata k'afafuwan ta yace" yaya dai salfad?pls hamma marata ke ciwofa,kuma abinda ke cikin sai motsi yaketa yawan yi... ai muje asibiti kawai salfad"kinga dama saura 3days edd naki yacika"yafad'a yana tashi tsaye yatai maka mata ta tashi suka wuce wani d'aki "duk abinda zasu buk'ata sharrif ya had'a cikin wani babban troley kafin su fito yakira masu aikinta yace suje zasu fita.....lokacin da suka shigo cikin mota abin yak'ara k'arfi addua kawai amaan keyi"arud'e sharrif yakira sadeeq yasanar masa yaje asibintinsa yanzun gasu nan isowa amaan ke labour" kuma yasami doctors mata babu wani namiji ko yarinya nurse da zata duba masa mata"yana gama wayar dashi yakira ammi"tasanar masa su had'u can"suna isowa sharrif beyi wata wataba ya d'auki amaan yashige labour room d'in da ita"kasancewar sadeeq be isoba amma yayi waya"sai masifa sharrif keyi cikin labour room d'in yak'i fita wai agabansa zasu dubata"saida ammi da sadeeq suka iso suka masa mgn sannan yafita"itama ammin fitowa tayi itada sadeeq tana bashi baki sbd sai safa da marwa yakeyi yayi uban gumi"bayan sadeeq yatafi office"suna tsaye sukaji sallama"ammi ta juyo ta amsa sallamar wata mace tana tsareta da ido sbd taga kamar ta santa"matsowa tayi ta duk'a gaban ammin ta fashe da kuka tana fad'in nice ibtihal ammi"nasan bazaki ganeniba sbd rama da duhun danayi"hak'ik'a duk wanda duniya tayi galaba kansa ya aureta har yayi sharholiya acikin ta"tofa yayi hasara kuma yana tare da dana sani.....kinga dallah ki dena mana wani zancen banza munata kanmu"ki tashi kibamu waje ko jikinki yaga miki"tunda dama duniyar ta juya miki baya ai dole kiyi nadama marar amfani"cewar sharrif atsawace yana binta da kallon banza"ta mik'e tsaye tana share hawayenta ammi ta tsaidata ta zaro dubu goma a jaka ta bata"hannu na kirma ta amsa tana godiya ta wuce"daga yanzun bance ka koma irin hakaba sharrif "dama kwanaki sadeeq ya gayamun ta kamu da ciwon k'anjamau"tana bin asibitoci yawon neman taimako sbd dangin uwarta dana ubanta babu wanda zai taimaketa"tunda daga uwar har uban kowa ya mutu...ita irin wannan rayuwar idan mace ta fara yinta"jinta takeyi babu ya ita"kuma babu abinda zatayi da manyan kud'ad'e zasu shigo mata sai hakan"saidai duk ranar da duniya ta dena yayinsu tayi juyin waina dasu saidai addua"fatanmu allah ya shiryi masu irin halinta "yana k'ok'arin mgn aka bud'e k'ofar labour room d'in..... atare ammi da sharrif suka nufi bakin k'ofar suna kallon doctor d'in"tayi murmushi tana fad'in ta sauka lafiya"ansami baby boy"ina dr sadeeq?"alhamdulillah nayi me gida"yau allah yanuna mun ranar danaga sharrif ya haifi d'an kansa"kai masha allah! cewar ammi cikin jin dad'i da tsantsar farin ciki"uban gayyar kuwa hannu sama ya d'aga yana godiya ga allah "doctor d'in na k'ok'arin komawa ciki sadeeq ya iso yana fad'in da alama ta sauka ko?"eh ta sami d'a namiji "cewar ammi"ok doctor kije ki shiryata itada babyn akaisu d'akin hutu"yak'are maganar yana rungume sharrif yace"congratulations yaya"kaga abdallah yaci million guda kenan?"gaskiya bazan iya bashi ba"kama isa ? yadda ka cika baki kayi alk'awari dole ka cika"barama na kirashi nasanar masa"cewar ammi tana zaro waya"sharrif kuwa cikin tsantsar farin ciki yacika sadeeq yakira mus'ab da hamma yusuf "cikin k'ank'anin lokaci kowa yaji labarin haihuwar amaan....me jego kuwa taji yau yadda akeji"bata tab'a zaton haka haihuwa takeba"bayan angama shiryasu itada babyn aka wuce d'akin hutu dasu"tana kwance babyn na gefenta kyakykyawan gaske dashi"ya kwaso kamannin mahaifinsa ,ya kwaso hasken fatarta"sai murmushi takeyi aranta tana tunanin wai yanzun wannan d'anta ne??...tana cikin wannan tunanin sharrif da ammi suka shigo cikin d'akin"ya jefeta da tattausan murmushi yana matsowa jekin bed d'in "tayi k'asa da kanta"sannu my salfad ya jikin?"alhamdulillah hamma nasami sauk'i"da sauri haka mom khalil?"kallon tambaya ta masa ya gyad'a mata kansa yana k'ok'arin d'aukar yaron"ammi ta matso tanata yimata hannu"itadai kanta na ak'asa tama kasa mgn"tun tana jin surutun sharrif yana yiwa yaron wasa yana tambayar ammi dawa yaron ke kama har tadena ji"daga nan bacci yayi awon gaba da ita....cikin farin ciki abdallah ya shigo cikin d'akin yana ihun murna ya ajiye basket d'in da ammi takirashi yakawo"saida yataka rawa kafin yace"kyauta biyu nasamu data d'a data million guda"ammi dai tayi murmushi batace komai ba "sharrif na kallonsa yamik'a masa babyn yana fad'in congratulation kayi weaning"bari kawai yaya shariff yazo yabani kud'ina party zamuyi da friends d'ina ranar suna"to shikenan zan k'ara maka million guda sai kuyi hidimar dashi"wai meyasa kuke bannata dukiya hakane sharrif?"ga mabuk'ata kuba mawa sai sharholiya kukeyi?"amma ammi ai kinsan yaya meyin kyauta ne da sadaka koda ba lokacin yin zakka ba ko?"hakane allah ya kyauta.....lokacin da amaan ta farka har ammi tayiwa babyn wanka sharrif shima yakoma gida ya d'akko zazzafan wanka"babu yadda ammi batayi dashiba kan yatafi ba yanzun zata tashiba yak'iya"saima tambayarta yakeyi idan ta farka waye zai mata wanka"baba ladi datazo itada matar mus'ab tace"itace zata mata"ana cikin hakan amaan ta farka...salfad kin tashi?"uhmm hamma dama baka tafi ba?"sai kuma tayi shiru sbd ganin duk mutane nata kallonsu"shi kuwa yatasata agaba yanata kallonta" anty billy da baba ladi ina wuninku?"lafiya qlau me jego"barka kuma"barka kad'ai"cewar sharrif yana murmushi sbd yafahimci tana jin nauyin amsawa ne "sharrif kaga zoka fita taci abinci tayi wanka"dama sadeeq yace bayan sallar la'asar za'a bamu sallama"bece komai ba ya juya yanufi k'ofa"hamma! juyowa yayi ya kalleta"zaka dawo anjiman ko?"kansa kawai ya gyad'a mata yafita"ammi ta girgiza kanta tana tunanin anya amaan zata yadda takoma wajenta tayi zaman wanka?sbd ta lura tana matuk'ar kishin sharrif....saida amaan taci ta k'oshi sannan baba ladi ta mata wanka ta gasheta"bayan ta fito ta shirya ta zauna tana shayar da yaron.....bayan sallar la'asar.....✍️ Mu had'e last page da dare wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300 vip grp 1000 via 2230373842 nabila aliyu uba bank ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251 idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba ❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥 *77&78* ......bayan sallar la'asar Amaan na zaune saman bed taci gayunta kamar ba ita bace ta haihu"lokacin baba ladi ta tafi gida ta kimtso sbd zata dawo can gidan Ammi ta dinga kulawa dasu"yaron na saman bayan Ammi yanata baccinsa" Ahaka sadeeq ya shigo da takardar sallama Ahannunsa yana fad'in Ammi gashi ku shirya kayan saina mayar daku gida"Ai gaba d'aya can wajena zasu koma"gaban Amaan yafad'i tayi dai shiru"sadeeq ya kwashe wasu kayan yafita"Ammi ta kalleta sbd ganin tayi zaune batada Alamar tashi su tafi"Amaan ki saka hijab mu tafi mana"kanta ak'asa tace "to Ammi hamma fa?"Ina ruwanki dashi?"idanma hure miki kunne yakeyi Ahir d'inki"idan ba'a kula dakeba duk wani rawar kai dayakeyi kanki duk denawa zeyi"sbd haka ki fita batunsa"Amma dan Allah Ammi zaiyi fushi fa idan muka tafi be sani ba... Ammi na k'ok'arin mgn sharrif yaturo k'ofar yashigo"dama yana bakin get sai yaga sadeeq"ya sanar masa Anbasu sallama"gaba d'aya fuskarsa bbu walwala yayi kicin kicin da rai"kallo be ishi Ammi ba"saidai Amaan ce ta Amsa sallamar tasa tana sauka daga saman bed d'in ta d'auki hijab nata"ya matso ya Amshi hijab d'in yafara saka mata Ahankali yace"da gaske can zakuje?"idonta cike da k'wallah ta gyad'a masa kai.... Eh can zamuje ko zaka hanane?"tunda tak'i yadda muje sai kazo"nidai Ammi banceba "batayi mgn ba ta fita"Amaan ta rungumesa tasaka masa kuka"kinga ya Isa haka salfad"nasan sbd akula daku shiyasa Ammi ta rabamu"ba kumq zan iya rabuwa dakuba"nasaka sadeeq yanzun idan ya saukeku yaje ya sharemun part d'ina nada" Akwai katifa na nan daban bayar da itaba zan shimfid'a nakawo troley d'in kayana"sai bayan kunyi 40 days mu koma gidanmu tare"zan dai dinga zuwa Ina duba gidan kawai"yak'are maganar yana goge mata hawayenta"ya sumbaci goshinta yana fad'in ya jikin?"Alhamdulillah"Amma hamma haihuwa da wahala yasin"kinga kuwa yanzun kika saka hannu"sbd dozin nakeso kimun"badai niba"ta fad'a tana cikasa"daman bayan ke inada wacce zata haifamun yara ne?"kukan shagwab'a tasaka"shikenan nadena , yafad'a yana murmushi suka fito yana rik'e da hannunta "sai rarrashinta yakeyi har suka iso bakin motar"Ammi nata kallonsu ita tausayi suke bata "ta lura sharrif yama fita damuwa da rabuwar tasu ,kawai dai b'oyewa yakeyi"tana kallon yana yiwa Amaan rad'a tayi dariya sannan ya bud'e mata k'ofar ta shigo"ya maida ya rufe ya nufi wajen motarsa sbd gida zai koma ya kwaso kayansa"ni kuwa nace zama yaka maku kenan?"Ammi na murmushi tace "Amaan kenan na zata Ai bazaki biyoniba sbd kina fushi na rabaki da mijinki ko?"ah ah Ammi fira kawai mukayi da hamma"kin sanar masa baba ladin zata koma can?"ah ah na manta Amma zan sanar masa Anjima idan yadawo "to shikenan"daga haka motar ta d'auki shiru sai sadeeq dake waya da madeenah yana driving d'in da hannu guda"sunata fira game da haihuwar Amaan d'in ba'a ma jin meye suke cewa....bayan sun iso gidan, Ammi ta nufi wani d'aki na mummunan dasu da Aka gyare k'al"sai bayan sallar magrib baba ladi ta koma yima Amaan wanka da babyn" tana gama shirya jikinta aka kamata Abinciccika da namomi"har saida tayi mamakin yadda Akeji da ita"tana hawa online taga sadeeq da Abdallah sunata posting d'in pics d'in yaron a social media"tayi murmushi tana lalibo number d'in mijinta sbd bazata iya cin Abinci ba bayan tasan shi be ciba"tana shiga bugu ukku ya d'auka yana fad'in ranki yadad'e mom Khalil sai dubu ta taru"tasaki murmushi me sauti tana gyara zamanta tace"kai hamma irin wannan wasawa haka"dama harka saka masa suna?"Eh sunansa Ibrahim insha Allah"to shikenan Allah yasa ya Amsa "Ameen yah Allah"kana Ina?"Ina cikin gidan Ina Ajiye kaya yanzun zan shigo"to Ina jiranka Abinci zamuci"idan Ammi ta koronifa?"Ai tana d'aki tana Azkhar "to shikenan"daga haka ya yanke wayar "tea d'in dake gabanta Ajiye ta d'auka tafara sha tana duba namomin"farfesun kajine wanda yaji kayan yaji yanata tashin k'amshi "sai naman rago gashashshe me ruwa ruwa an maka yaji irin na jego Agefe"sai tuwon shinkafa miyar shuwaka dataji bushashshen kifi da ganda"sai faten dankali da wake da sauransu"tana cikin duddubawar taji k'amshin turarensa da sallamarsa"ta Ajiye cup d'in hannunta ta mik'e tsaye Aguje take ta rungumesa"salfad gaskiya kin samu tunda kike guje guje ko?"basuyi miki d'inki bane?"Eh basumin ba"ok naga Ai baba ladi na goye dashi a parlourn"Eh beda rigima"to kin fara bashi wa'annan mutanan?"yafad'a yana shafa Albarkatun k'irjinta "ta rik'e hannunsa zata gudu ya rik'eta gam yana fad'in koki Amsa mun kona duba nagani"pls karfa wani ya shigo hamma"tun a Asibiti nafara shayar dashi"to yanzunma inaso naga kin bashi Agabana "saita nok'e kafad'arta"ya sumbaci gefen wuyanta zuwa lab'b'anta"sannan yacikata suka zauna k'asa kan carpet suka fara cin Abincin yana tsokanarta wai taci sosai sbd yaronsa yasami Abinci"suna gab da kammalawa Ammi ta shigo cikin d'akin da yaron yana kuka"Alamar yatashi daga bacci"tsaye tayi turus dataga sharrif zaune shida Amaan suna cin Abinci"shariff meke damunka wai?"shafa kansa yayi yace"shigowafa nayi nadubasu shine tace muci Abinci"kuma dama yunwa nakeji"to yayi kyau saika tashi katafi aika gansu ko?"Ammi bamu gamaba fa"shiru tayi tana mik'ama Amaan shi tace"maza bama Alhajina mama yasha"babu musu ta Amsheshi , sharrif yazuge mata zif ta ciro maman yayi jajir ya ciko"saida yaji tsikar jikinsa ta tashi"ya kauda kansa kawai"babyn na kamawa ta rintse Ido sbd zafi"menene ko zafi keda Akwai ne?"ya fad'a yanata kallon su itada yaron" uhmm Akwai zafi"to Ammi kodai Adinga bashi madara tunda tana cutuwa?kinga zare bara naje A Amsota yanzun....baki galala Ammi tasaki tana kallon sa harya goge bakinsa da hannunsa zai tashi tsaye "yayinda Amaan dai bata zare maman ba sbd ta lura da yanayin fuskar Ammi"sharrif! ta kirashi murya babu wasa"kafa fara kaini bango"sannu me mata kaji?"kowace da haka ta fara harta saba ta hak'ura"kasan irin mahinmancin dake Akwai game da uwa ta shayar da y'ay'anta?"suma wad'anda Ake bama madaran ba haka akasoba sbd rashin babu ruwa a maman ne"ita kuma Akwai ruwa"bawai naga laifinka bane ba sbd bakaso ta cutu ko d'aya"Ina nuna maka Abinda ya dace ne"shayarwa na d'aya daga cikin Abinda ke kawo shak'uwa da tausayi tsakanin d'a da uwa da kuma soyayya "sbd haka kabarta ta shayar dashi"cikin gamsuwa yace"to shikenan Ammi"salfad kiyi hak'uri ki daure kinjiko?"to hamma"Ammi tayi murmushi tana fad'in karkiyi bacci Akwai kunu dana gama damawa Anjima zakisha"wlh cikina yacika Ammi"tun d'azun naketa lodar Abinci "Ai ma'anar jegon kenan Amaan"nafiso kafin suna keda Alhajina kuyi dumur dumur "shi jego dole sai Anaci Ana k'oshi"kai kuma wuce katafi masallaci kayi isha'i daga can ka wuce gida"nifa Ammi nadawo nan harma nakai kayana a side d'ina nada"idan zasu koma mun koma tare"tsabar mamaki kasa mgn tayi"ta tabbatar raba Amaan da sharrif ba Abune na wasa ba"fatanta Allah yak'ara musu tsawon rai su rayu Atare"bata barsa ya zauna cikin d'akin ba saida yafita sannan ta fita......haka aka cigaba da zaman jego Amaan na samun kulawa sosai itada babyn"ranar kwana 5 y'an Adamawa suka iso"Akuma ranar aka kawo kayan barka(kayan yaji) komai Anyi nagani na fad'a irin na masu hannu da shuni"Amaan kuka taka mayi dataga kayan"wai A kanta dukiyarsa zata k'are"kayan lefenta jibgi guda suna nan bata tab'a wasuba, ga wasu kuma Anloda mata"shidai sharrif rungumeta yayi yana murmushi da gaya mata kalaman k'aunarta dake zuciyarsa.bilkisu matar mus'ab troley guda ta kawo na kayan jarirai Abama baby"hakama sadeeq yama babyn hidima"ranar suna kowa yaji sunan yaro Ibrahim Khalil"Anan cikin gidan Ammi A compound d'in gidan Akayi decorations Aka zuba plastic chairs Akayi taro "Abin saidai Ace masha Allah"Ansha hidima kamar babu gobe.....haka rayuwar Amaan da Khalil ta cigaba da kasancewa Agidan Ammi"wani lokacin su sami keb'ewa itada sharrif susha romance"wani lokacin kuma Ammi tayi kashe ka tsare "ga sharrif bashida hak'uri"ciwon mara yatasoshi gaba"tun sunada sati ukku Amaan taso ta bashi kanta sbd ganin yanayin dayake ciki" sai yace mata ah ah zai jira har suyi 40 days d'in"saidai lokacin da Amaan sukayi30 days hakurinsa yak'are"suka shirya plane zai turo driver ya d'auketa ta nunama Ammi Asibiti zata kai Khalil Amasa Allurar BCG "hakan kuwa yafaru bayan driver ya d'auketa yakaita can"Amaan bata damuba sbd tasan komai tsab yake sbd tun bayan suna aka fara tsumata"sosai tabama sharrif had'in kai ya murjeta son ranshi"ba k'aramin jin jiki tayiba tadai daure ne"kuma ga babyn nata musu kuka"sai wajen k'arfe 12 :30 ta dawo gida"ta nunama Ammi layi suka samu A Asibiti"tun daga ranar har Amaan ta gama wanka sharrif beyin kwana 2 besan dubarar dayayiba ya kwanta da ita"kwanansu 42 Ammi ta tarkatasu suka koma gidansu"Awannan dare sharrif da Amaan sun bud'e sabon babin soyayya marar misaltuwa itada shariff...... *bayan wata 2* Amaan ce zaune gefen bed tana shirya kayanta da duk Abinda zasu buk'ata cikin troley"sbd yau da k'arfe 2 zasu tafi Adamawa"gobe da safe idan aka d'aura Auren sadeeq da madeenah danasu shamsiya saita biyo masu kawo Amarya su dawo tare sbd hidimar ta kama b'angare biyu"saidai gaba d'aya bata jin dad'in jikinta tun shekaran jiya"sai yawan kasala da mutuwar jiki take ji"tun safe khalil yana wajen masu rainonsa"yayi wayo yana koyon zama watansa4 yanxun"da k'yar tasamu ta gama shirya kayan ta kwanta saman bed"wajen k'arfe 11 :15 am shariff yaturo k'ofar d'akin yashigo yana fad'in salfad Atashi abani na bankwana sai muyi wanka ko?"kasa mgn tayi tana dai kallonsa"Aranta tana fad'in yaushe ne hamma zai gaji da sex??yaya dai madam?"yafad'a yana k'arasowa ya zauna saitin kanta"ta d'ago kanta ta aza saman cinyoyinsa tasaka kukan shagwab'a"menene salfad?"Ai nace kwana 2 d'in zakiyi ko kin hak'ura goben zamu dawo?"niba wannan ba hamma! banafa lafiya wani iri nakeji na"kuma rabona da period wata biyu kenan"bana fatan Abinda nake zargi"menene kike zargi?"inada ciki"kaga Khalil watansa4 Ina zankai wannan kayan kunyar fisabilillahi?"banama fatan hakan yakasance katashi muje Asibiti Aduba"to wai idan shine miye Amfanin ki tayarmun da hankalinki?hamma kama dena fatan shine dan idan shi e saidai Azubar gaskiya"be tankataba yamik'e tsaye yana fad'in saka mayafinki muje"batayi mgn ba ta gyara d'an kwalinta sbd da wankanta mayafi da hand bag kawai ta d'auka"Ina Khalil?"yana wajen masu rainonsa"okay muje....tunda suka d'auki hanyar zuwa Asibintin har suka iso aka d'ibi fitsarinta gabanta ne keta mugun fad'uwa"bayan Angwada Aka d'ibi jininta"duka dai sun nuna Amaan nada yaron ciki na sati 6 "tunda taji doctor d'in tana masa congratulations gabanta ya tsananta fad'uwa"Amamakinta sai taga sharrif yanata murmushi Abinsa"Atake ta had'e rai ko kallo be ishetaba tafita daga cikin office d'in "yabita da kallo gabansa na fad'uwa"yasan halin Amaan sarai itama bata iya fushiba wuyar rarrashi gareta"ga tafiya taka musu shi bemasan taya zaya faraba"dan koda ba cikin halal bane ba fata yakeba bazai bari ta zubarba balle na halal"yana wanna tunanin ya iso inda sukayi parking"tana tsaye ta kife kanta saman motar tanata ruzgar kuka shab'e shab'e da hawaye"gab da ita ya matso ya kama hannunta murya can k'asa yace"salfad miye Amfanin wannan kukan dakikeyi?"kinga mu shiga ciki sai muyi mgn "ni hamma bazan shigaba! kawai muje ka mata mgn Azubar dashi Ai be zama halittaba jini ne"ta k'are maganar tana k'wace hannun ta...tsareta da manyan idanuwansa yayi yak'i mgn ya had'e rai "ita kuwa cigaba da kuka tayi....ganin mutane na kallonsu yasaka Azuciye ya fisgo hannunta ya bud'e k'ofar tana ihu da turjewa yasakata ciki yayi lock"kafin yadawo driver sit ya zauna yana daka mata wata rikitacciyar tsawa "gaba d'aya Amaan haukace masa tayi tana ihu da k'ok'arin bud'e marfin motar"yaja motar Aguje cikin zafin zuciya....sbd kaga ba Ajikinka d'an ko y'ar zasu rayuba shine bazaka bari na zubarba"wlh kaji na rantse saina zubar dashi....sosai kalamanta suka koma tunzura zuciyar shariff cikin b'acin rai yace"wlh zubar da cikin nan shine babban kuskuran da zakiyi Arayuwarki"dama na fahimci bakya sona"inda kina sona bazaki guji jininaba"zanje na Auro wacce ke sona harta haifamun y'ay'a....ko yanzun zaka iya zuwa ka Auro sai aka cemaka idan babu kai fasa rayuwa zanyi"wlh na gama zama dakai"kabani takardata kawai na tsaneka.... Amaan ni kikema ihu da d'aga murya har kina furtamun kalmar tsana?"Eh natsane....wani wawan fari ya d'auketa dashi yana huci"ta saki k'ara tana dafe kunci"Adaidai lokacin dayaci uban burki dasun fad'awa wani me mashin"gaba d'aya sharrif baya cikin nutsuwarsa zuciyarsa na tafasa be koma mgn ba sai rantse rantse Amaan keyi saita zubar da cikin da k'ara sanar masa ta tsanesa"duk ya jure yak'i tankata yabari su koma gida....suna isowa gidan ta fito ta doka k'ofar motar da k'arfi ta wuce ciki"karfa yarinyar nan taga Ina sonta da yawa tanemi kamun raini....raini kuma har na nawa tunda ta ganka a tub'e"wata zuciyar tabashi Amsa"cikin hassala yabiyo bayanta"babu kowa a parlourn sai saude dake tsaye rik'e da Khalil yanata kuka da Alama mama yakeso"ji yayi damuwarsa takoma nunkuwa"kobe tambayaba ransa yabashi Amaan k'in Amsar yaron tayi "bece komai yamatso yamik'a mata hannu ya Amshesa"yaron yana ganinsa yayi shiru sbd yana ganesa"sai rarume rarume yakeyi"bayan saude tabar parlourn ya wuce upstairs yasami k'ofar d'akin a rufe gabansa yafad'i"ya dinga knocking Amaan najinsa ta masa banza dan har Khalil d'in haushi taji yana bata"Amaan kizo ki bud'e k'ofar nan ko ranki yafi nawa b'aci"banza ta masa yayinda yaron ke cigaba da kuka harda shashsheka"sharrif tamkar ya had'iyi zuciya sbd b'acin rai "cikin zafin zuciya yanufi d'akinsa yadakko spire keys yagwada ya bud'e saidai k'ofar tak'i bud'ewa sbd tabar key Ajiki....wayarsa yazaro yakira mus'ab bugu biyu ya d'auka yana fad'in na Amaan bada kanka Asare"mus'ab sakin Amaan zanyi bazan iyaba.... what?? kanada hankali shariff kasan mekake fad'a kuwa?"karkayi Abinda zakayi dana sani wlh"ko wane zaman tare ana samun sab'ani "insha Allah zaku shirya meta Maka ne?"cikin zafin rai yamasa bayani"laifinkane gaskiya Abokinah! da Alama wannan cikin kafin ta gama wanka kamata shi"gashi kuma yakama ana hidima be kamata kayi fushiba"yatake nayi mata mus'ab?"kaga yadda take mun ihu da dagamun murya sai kace wani sa'anta"tundai Aikin gama ya gama ai shikenan"yanzun pls kajirani gani nan zuwa"yanke wayar sharrif yayi yadawo cikin parlourn ya zauna yana sab'e da khalil dayayi baccin wahala"cikin mintina 10 mus'ab yashigo cikin parlourn"kallo d'aya yama sharrif ya gano tashin hankali da damuwa had'e da bacin rai cikin idanuwansa"ya fahimci cika bakine kawai dayace zai saki Amaan Amma bazai iyaba"Ina Amaan d'in?"tana d'akinta dake sama"bece komai yazauna dayake yanada numberta kiranta yayi sau ukku sai ana hud'u ta d'auka batayi mgn ba "pls Amaan idan har na Isa dake ki bud'e kizo nan main parking zamuyi mgn "kashe wayar tayi"sharrif dai na zaune fuskarsa Ad'aure "bayan mintina 3 Amaan ta sakko k'asan"duk yadda zuciyar shariff ke hanashi daya kalleta k'in yadda yayi saida ya kalleta"da sauri ya d'auke kansa yana jin damuwar ganin yadda ta tashi hankalinta taci kuka idanuwanta sunyi jawur sun kumbura"kan kujerah ta zauna batace musu komai ba"mus'ab yayi gyaran murya yace"inaso ku duka kuyi hak'uri ku saurareni"shi zaman tare dole wata ran Asamu sab'ani"saidai ban zaci haka daga garekiba Amaan "yadda Abokinah yabaki matsayi da daraja banyi zaton zakiso k'in kyautar da Allah yabaku kedashi ba"shin baki tunanin ko sanadin wannan d'an ko y'ar kusami Aljannah?"haihuwa rahamace "godiya yaka mata kiyima Allah daya baku "dukda nasan uzurinki babu wacce zatazo tanada yaro kamar Khalil takoma samun juna biyu"saidai idan Akayi hak'uri aka bar komai wajen Allah to Abin zaizo da sauk'i"Khalil dakin yayesa yanada shekara guda Ammi zata Amshesa"sbd haka karki damu magunguna kedashi zakusha babu Abinda zai samesa"banso hakan yafaruba gashi kuna hidima....ba cewa tayi saina saketaba "subahanallahi! Kefa malama ce Amaan kinsan babu kyau"to shima Ai cewa yayi zai Auro wacce yakeso ko?"duk b'acin rai ne yasaka yafad'i hakan nasan Abokinah babu macen dake burgesa Aduniya sai Amaan"sbd haka komai ya wuce kibashi hak'uri"sannan ki Amshi Khalil kibashi Abincinsa"Abokinah nizan wuce sai goben idan mun had'u wajen d'aurin Auren"muje nataka maka "cewar shariff yana mik'ewa tsaye yamatsa gaban Amaan ya Aza mata shi saman cinyarta yabi mus'ab"suna fitowa shariff ya kallesa yace"hak'ik'a mus'ab ka wuce Amini saidai nace maka d'an uwa"Allah yabarmun tare "haba Abokinah karka damu"nima irin haka sau nawa kanamun?hakane insha Allah hajjin bana dakai da bilkisu zakuje....ihun murna yayi ya rungumesa yana fad'in ko makkana na farko kaine ka biyamun Allah yabarmu tare sharrif "Ameen kar damu bara na kowa wajen gimbiyar nakoma rarrashi"wlh na zancen naka mus'ab sakin Amaan shine kuskuran dazan tafka"Adinga dai hak'uri Abokinah bara na wuce"sharrif ya Amsa dato sukayi sallama yakoma ciki"Amaan na zaune tana shayar da yaron sai sauke Ajiyar zuciya takeyi sbd kukan dataci"tadai hak'ura ne kawai Amma har ranta bataso Ace ta k'ara haihuwa da sauri irin haka"sallamar sharrif dataji yasaka ta d'ago kanta suka had'a Ido"saita sunkuyar da kanta k'asa "yazo gefenta ya zauna"kayi hak'uri hamma nadena dan Allah....sai kuma kuka yaci k'arfinta"rungumeta yayi itada yaron yana fad'in karki damu salfad na hak'ura"koma miye zai faru tsakaninmu karki koma cewa bakya sona kin tsaneni"to kaima karka koma cewa zaka Auri wata ko?"murmushi yasaki yanata kallonta yace"kinga har k'arfe 1 tayi"muyi sallah kawai mutafi airport "idan mun iso masauki sai nayi rarrashi me girma ko?"gyad'a masa kanta tayi tana murmushi "to wa wannan sabuwar kunyar tawa da kikeji tamece?"nidai ba komai fa hamma"bece komai ba sai Amsar Khalil yayi ya zaunar dashi kan carpet"kafin ya kamota yafara kissing nata yana zura hannayensa cikin rigarta suka kwanta saman kujerar"daga k'arshe saidai komai yafaru cikin parlourn sannan suka tattara suka wuce sama da nufin su shirya su tafi Adamawa.....to masu biki sai muce Allah yasa Alkhairi! tamat bi hamdilillahi ! duka duka Anan nakawo k'arshen wannan littafi me taken MISKILI NE! kura kuran danayi Aciki yah Allah kayafemun dani da masu karatu gaba d'aya sai mun had'e a sabon littafina nan bada jumawa ba💓🥰 Godiya ta musammun gareku makarantana Ina Alfahari daku ubangiji yak'ara muku budi na Alkhairi"masu Aure Allah yabaku zaman lafiya mararsa Aure Allah yabaku mazan k'warai 👏 love you all guys 💃🏼 wannan book d'in nakudi ne! idan harkin karanta baki biyaba ko kin siya kin fitar Allah isarmun da isarsa.....