*🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* ®🏝 *ZAFAFA WRITTERS FORUM* *...*📚✍🏻 [ ```Zafafa writers is a union for enlightening people to learn hottest things that relate marriage, love and religion. Zafafa writers is a union to enlight women```] * *_Z• W• F•🏝_* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA, MUMY KULSUM 💞(Zakiyya)💞* _*IINA GODIYA GA ALLAH DA YA NUNAMIN NA FARA WANNAN LITTAFI LAFIYA, INA ROƘON ALLAH YASA NA KAMMALASHI LAFIYA, INADAN WANI KO WATA TAGA DA GYARA ACIKIN LABARIN TO HANYA BUƊE TAKE*🤗_ *SHAFI NA ƊAYA* ____________📝 Zaune take ta tisa kayan wanke-wanke gaba sai famar tunani take akan abinda yake faruwa tsakanin Babarta da mijin ta ita abin har mamaki yake bata irin yadda Babarta ta rufe ido sai soyayya takeyi da mijinta ko kunyar ta bata ji, duk abinda yake so zatayi ko a gabanta ne koda hakan baiyi mata daɗi ba, in dai shi zaiji daɗi to baruwanta da ita. Kuma gashi har ga Allah yanzu burgeta abinda yake ma Babarta keyi, saɓanin kwanan baya da abin ke bala'in bata haushi, musamman idan ta dube mijin Babarta, taga ko ita yayi mata ƙarami da aure bare ace Mumy tah, amma yanzu duk ta daina jin tsanar da take mishi a zuciyar ta. Tana cikin wannan tunani ne taji salamarshi, da sauri ta dawo duniyar tunanin da ta tafi cikin hanzari ta ƙarɓa mishi sallama haɗi da tashi ta ƙarɓi kayan da ke hannunsa jiki na karkarwa, tunda ta tashi ya kife ta da ido yana kallon yadda take tafi komai na jikinta rawa yake lokaci ɗaya ya rufe idonsa yana tunanin wani abu a ransa. Yana cikin haka sai ga Babarta ta fito cikin ɗaki sanye da wasu riga da siket na atamfa, waɗanda suka kama jikinta sosai suka fito da sifar jikinta, tayi kyau iya kyau idan ka ganta zaka rantse da Allah ba ita bace mai wannan budurwar ba, ƙofar ɗaki ta tsaya tana kallonshi cikin so da ƙauna, shikuma tsaye yake waje ɗaya yakasa gaba kuma ya kasa baya, kallo ɗaya tayi mishi ta gano cewa so yake tazo ta tarbeshi, kuma tabbas idan har bata zo ba, tabbas bazai shiga ɗakin ba, ita kuma da kunya ace taje ta tarboshi gabsn ƴar ta, amma ya ta iya dole sai taje ta tarboshi, dan tasan ida bata jeba zaiyi zuciya yayi tafiyarshi kuma shi da dawowa sai tasha wuya, tana kaiwa ƙarshin wannan tunanin ta fara ɗaga ƙafarta a hankali cikin jan hankalinshi har ta kai gab dashi, tunda ta fara ɗaga ƙafa ya sauke wata sassanyar a jiyar zuciya, kana ya kifeta da ido yana mata wani kallo kamar ya haɗiye ta. Tana ƙarasowa gab dashi ƙamshinta ne yayi masifar bugun hancinsa har ta buɗa baki zata gaisheshi cikin azama yayi saurin jawota jikinshi haɗi da haɗiye bakinsu waje ɗaya, dai-dai wannan lokacin Hansa'u ta ɗago idonta sukayi ido huɗu da mijin Babarta, aikuwa yana ganin haka yayi sauri ƙara shigar da bakinshi cikin nata yana mata wani kiss mai kashi jiki. Ita kuwa tana ganin haka tayi saurin kwar da kanta ƙasa ta fara wanke-wanke jiki na karkarwa. Aikuwa yana haɗa bakinsu waje ɗaya jikinta ya ɗau karkarwa, lokaci ɗaya ta manta da ƴarta na kusa da ita, shikuwa yana ganin haka ya cigaba da kissing ɗinta son ranshi har ya kai da ko tsayowa ta gagaresu, ba kunya ba tsoron Allah ya ɗauketa yayi ɗaki da ita, duk abinda yakeyi yana kallon ƴarta tagyafin ido. ************ Tun a ƙofar gida ta ɗaura hannu a kai tafara ihu tana faɗi, 'Wallahi bazan koma ba, ko da Babata zata ƙasheni". Haka tariƙa faɗa har tashigo cikin gida. Babartace dake kwance tana saurarin rediyo can taji muryar ƴarta, cikin hanzari ta tashi tafito ɗaki, dai-dai lokacin da ƴar ke ƙarasuwa cikin gida. Inna Rabi ce da Inna ladi dake zaune tsakar gida ne sunan ganinta suka buɗa baki tare suka ce, "Sababba, ina dawo hutun da aka saba?". Alhaji Abu ne yafi cikin hanzari saboda yaji kamar ana hayaniya, Hauwa ya gani tsaye sai sharar hawaye take, lokaci ɗaya yaji wani sanye ya rufemishi zuciya dan haka cikin hanzari yace, "Hauwa lafiya kuwa kika tsaya ki ƙarasu ciki ɗaki mana.....tun bai rufe baki ba sai Babarta tace, "Wallahi ba a gidannan ba, saboda nagaji kullum itace da tayi faɗa da miji sai ta ɗauro kaya akai tace tazo yaji, gaskiya nagaji sai dai ta koma gidan ubanta?". A harzuƙe Alhaji Abu yace, "Wato kina nufin ni ba ubanta bane, to wallahi ba inda zata je nan gidan zata zauna kuma wallahi kowace daga cikin ku tagaya mata wata magana wadda bata da daɗi wallahi sai tabarmin gidana". Ya kai ƙarshin zanci rai a ɓace. Duban Hauwa yayi yace, "zo ƙarɓi ga makullin ɗakin can nawa da ban cika shiga ba ki zauna har mijin naki yazo". Inna Rabi da Inna Ladi ne su dube juna dan bawanda Alhaji ya taɓa yarda yashigar masa ɗaki amma ace a gola yabari tashiga ɗakin. Baki ta washe haɗi da karɓar makilli tashiga abinta sai murna take, daman tana so ta haɗu da samarin ta shiyasa tayi yaji, dan tabbas tasan mijin Babarta ne kawai zai taimaka mata ta haɗu dasu kuma itama sai ta taimakeshi....... _Kuci gaba da kasancewa dani domin jin yadda zata kaya, ina yayi muku daɗi muci gaba idan kuma saɓanin haka kowa ya huta🤗_ *COMMENT AND SHARE* *💞SUMMY M NA'IGE 💞✍🏻* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSU, (Zakiyya).* *SHAFI NA BIYU* ____________📝 Yana shiga ɗaki da ita ya ajeta gyafe ɗaya kana yayi kwanciyarshi kamar bai san da ita ba, ita kuma dataga ya shareta kuma ga jaraba sai cinta take dan haka ta ƙaraso wajansa a hankali har tazo wajan da yake kwance, a hankali ta kai hannuta saman kirjinsa tana shafa, aikuwa yana ganin haka ya jawota jikinsa ya fara wasa da ita son ranshi har ta kai da ba abinda take buƙata tajishi ajikinta. Tana ganin sun shiga ɗaki tabi bayansu da kallo sai ajiyar zuciya take saukewa ahankali haɗi da matsar kafafunta. Cikin kasalar jiki ta tashi ta fara sharar tsakar gida, tana cikin haka sai can taji ihu mijin Babarta sai wani magana yake wadda ita bata gane inda ya dosa ba. Tsintsiyar dake hannuta ta aje waje ɗaya haɗi da durkusawa ƙasa tana jin kamar tashiga ɗaki taga me sukeyi, tana cikin haka sai taji wasu hawaye sun zo mata lokaci ɗaya ta tuna da mahaifinta kafin yarasu, ita har mahaifinta ya bar duniya bata taɓa jin yashiga ɗaki da Mamar taba yana wannan ihu, amma wannan da bai san wahalar gidansuba shiga kawai yayi shine zai riƙa cika musu gida da ihu kamar tsohon mahaukaci, hawaye ta shara kana taci gaba da aikin ta. Har ta kammala shara tayi duk abinda zatayi suna ɗaki basu fito ba, sai tana tunanin ɗaura sanwa saboda tana son tayi sauri ta kammala taje makarantar islamiya sai ga Mumy ta fito sanye da wani ƙaramin tawul wanda bai ida rufe mata cinya ba, kallo ɗaya nayi mata na kauda kai gyafe, ko kallona bata yiba tashiga tolet tana haɗa ruwan wanka, tana cikin haka shima ya fito ɗaure da wani tawul wanda ba inda ya rufemishi sai gabanshi, kai tsaye yashiga tolet ɗin da tashiga kana ya rufe ƙofa, yana shiga ya jawota jikinshi yashiga kissing ɗinta yana wasa da ita son ranshi, ahankali ya kai bakinshi gab da kunneta yace, "Baby nifah bakimin abinda nake so, ko baki jin daɗin abinda nake miki ne?". Kai ta girgiza kana tace, "Zanyi baby". Aikuwa tana gama faɗar haka sai ta fara ihu mai haɗe da surartai, Hansa'u ce dataji ihun Mumy ta tayi saurin tashi zaune ta ɗaura hannu akai tace, "Miyasa mi Mumy?". Ta faɗi haka idonta taf da hawaye. Tana cikin haka kuma sai taji dariyar mumy ta, lokaci ɗaya kanta ya kulle ta fara tunani wani abu a ranta. Tana cikin haka har suka fito wanka hannunsu maƙale dana juna sai fara'a suke hankali kwance. Har zasu shiga ɗaki sai Hansa'u tayi saurin cewa, "Mumy miza'a dafa, inaso na kammala natafi islamiya". Kafin Mumy tayi magana ya jawota jikinshi kana yace, "Tuwo nake so damiyar kuɓewa". Agoge ta duba taga lokaci yatafi bazai isheta tayi tuwo ba kuma taje makaranta, dan haka tace, "Wallahi lokacin islamiya ya tafi kuma na kwani biyu banje ba, idan nace sai nayi tuwo to ko yau bazan jeba"......tun bata ƙarasa magana ba sai Mumy ta daka mata tsawa kana tace, "Shi zakiyi amma idan kinga ban isaba saikiyi tafiyarki". Mumy ta kai karshin zancin da jannan hannu mijin nata suka shiga ɗaki. Hawaye da suka zuba a idon Hansa'u ne ta goge kana ta ɗaura sanwar tuwo, tana cikin haka haɗari ya fara haɗuwa dan haka cikin hanzari ta kammala kana ta zuba musu ta kai musu falo ta ajeye sannan ta ƙara gyara gida, tun bata ida gyarawa ba aka fara ruwa masu ƙarfin gaske, da sauri tashiga ɗakin da suke, da yake ɗaki ɗaya ne garesu amma room and porlour ne, zaune tayi haɗi da ɗauku littafanta ta fara dubawa, tana cikin haka sai gashi sun fito riƙi da hannu juna, kallota Mumy tayi kana tace, "Ina abincin mu?". Bata samu damaryi mata magana ba, saboda haushin da take bata iya kawai ta nuna mata da hannu wajan da abincin yake. Mumy bata damu ba, sai taje ta ɗauko abinci ta kawo wajan da yake zaune, har ta zauna zata fara zubawa sai yace, "Baby yarinyar nan fa ta rainaki, duba kigani ita wai tagirma ana mata magana bazata iya buɗar baki ta baki amsaba, sai dai tanuna miki da hannu, wallahi laifinki ne duk kin bi kin sagarta ta komai yimiki takeyi". Aikuwa yana rufe bakinshi Mumy ta hau Hansa'u da faɗa sai abinda bai zo bakinta ba, da yaga ran Mumy ya ɓace ya jawota jikinshi ya fara bata abinci haɗi da bata haƙuri, haka tariƙa buɗar baki gaban ɗiyar mijinta naciyar da ita. Hauwa nashiga ɗakin kai tsayw tolet ta faɗa bayan tayi wanka ne tazo ta kwanta ko zanin dake jikinta bata sauya ba tayi kwanciyar ta. Bata jima da kwanciya ba, sai ga Alhaji Abu yashigo ɗakin, yana ganinta ya washe baki haɗi da ƙarasuwa wajan da take kwance, ya jima yana kallonta sannan ya fara tashe ta a hankali, ido ta buɗe tana ganin shine tayi sauri ta gyara jikinta haɗi da faɗan, "Baba kaine?ko wani aiki za'ayi maka?". Sai da ya ƙaramata kallo tsaf kana yace, "A'a daman zuwa ne nayi naji miya dawo dake gidan mijin naki? saboda ɗazo kinga fita nayi banji abinda ya dawo dake ba". Tace, "Amma Baba kabari har da safe saboda yanzu dare yayi". "A'a karki damu ɗiyata gaya min". Har ta buɗa baki zatayi magana sai ta fashe da wani kuka mai ƙunar zuciya, sai can tace, "Wallahi Baba nagaji da zama dashi ni dai kawai kuce ya sakeni". Bawani bincike ba komai Baba yace gobe da ikon Allah sai ya baki takardarki, karki damu ɗiyata kinji. "Tace tau nagode Baba". Yace, "tau amma kiriƙayi min biyya kinji ko". Tace, "tau Baba". Bayan kwana biyu da dawowar Hauwa gidan Babarta komai take so shi Alhaji Abu kecewa ayi koda girka ne, ko yaranshi naso ko basu so shiza'a ci, sai da duk wanda bai zaici ba ya barshi, aikuwa yaran gida da matan alhaji abu su Inna Ladi da Inna Rabi suka saka sa Babar Hauwa gaba suna faɗin tayi ma Alhaji abu asiri ita da ƴarta sai yadda suka ce. Yau ma da dare bayan duk ƴan gida sunyi bacci alhaji Abu yashiga ɗakin Hauwa ba wani ɓata lokaci yaje ya kwanta inda take kwance, da yake bacci yayi awon gaba da ita bata san wainar da ake tuyawa ba..... *COMMENT AND SHARE* *SUMMY M NA'IGE*✍️ *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM (Zakiyya).* *SHAFI NA UKU* ____________📝 A hakali ya kwanta batari da ya motsa ba bare har ta farka, hannu ya ɗauko a hankali ya fara shafar kanta har izuwa sassan jikinta, a hankali ta fara miƙi alamar zata tashi, cikin sauri ya janye hannusa a hankali ya tashi ya bar ɗakin kafin ta buɗe idonta, ita duk atunaninta mafarki ne takeyi aikuwa koda ta farka da wata muguwar sha'awa , wayar ta tajawo taga dare yayi sosai dan haka ta fara tunanin mafita da ita har ga Allah bazata iya bacci a haka ba, shiyasa wani lokacin bata son tayi yaji saboda tasan kanta da jaraba, haka dai tayi ta tunani bata samu mafita ba dole yasa tayi kwanciyar ta, can bacci ya fara ɗaukar ta sai taji kamar ana shafar jikinta, bata wani mutsaba saboda bata son a daina abinda ake mata, shiko Alhaji Abu yana gani taki farkawa ya ƙara azama wajan abinda yake mata, sosai suka shiga wani hali har ya manta cewa wace yaki tare da ita, sai surutai yake mata, ita kuma a dai-dai wannan lokacin natsuwa ta zo mata dan haka cikin hanzari ta janyeshi daga jikinta haɗi da faɗin, "Wazan gani ɗaki na?". Ta faɗi haka haɗi da hasku masa fitila. Lokaci ɗaya jikinshi ya fara karkarwa haɗi da tattaru kayanshi yana sawa, kana ya buɗa baki yace, "Daman nazo ne na sanar dake abinda mijinki yace, to koda nazo kinyi bacci shine bansan lokaci da na kwanta ba wajan natasheki, wallahi ni bansan ma nayi ba, dan Allah ki rufamin asiri wallahi gobe duk yadda zanyi sai nasa mijinki ya baki takardar saki". Ya faɗi haka jiki na karkarwa. Dubanshi tayi sama da ƙasa kana tace, "Ni Baba mizanyi da kai, yanzu duk wani abu najim daɗi wanda ke jikinka ya mutu, ko su Inna maneji ne sukeyi da kai bare ni sabon jini, kuma ni yara nake so masu jini aji waɗanda zamu ji daɗi dasu, kai bari ma kaji abinda yasa nabar gidan mijina kuma uban ƴaƴana saboda naga ya fara tsufa kuma ni yanzu sabon jini nake so waɗan da basu wuce shakara ashirin ba, to kai ko ai ko mijina ya fika bare har kasa ran zan buɗe maka ƙafa, amma duk da haka kai ɗan duniya ne, dan ba abu kaɗan ke sa nasamu natsuwa ba, amma kai gashi ko ina ba'aje ba naji natsuwa ta zomin, amma karka damu idan ka amsumin ta kardar saki wajan mijina zan yadda ko wasanni ne muriƙayi ai ko a haka aka tsaya zaka rage ko?". Ta faɗi haka tare da kanne ido ɗaya. Baki ya washe kana yace, "Sosai kuwa ƴar albarka, ai nasan ki da jaraba tun bakiyi aure ba bare yanzu daki kayi aure". "To naji yanzu tashi kabar ɗakin nan kuma gobe kayan tea nake so a sayo min". Tashi yayi haɗi da faɗin, "Karki damu gobe za'a sayi miki harda Babarki itama zata ci albarkar ki". Murmushi tayi yana fita ta rufe ɗaki tayi kwanciyar ta hankali kwance. Koda gari ya waye Hauwa tayi wanka ta fito tsakar gida ta aza kujera ta zauna haɗi da kunna waya tana saurarin waƙoƙi haɗi da dage ɗan kwali duk wanda ya wuce tana masa kallon mai saman ruwa. Tana cikin haka Inna Rabi da Inna Ladi suka fito dan su ɗaura ɗumame yara suci sutafi makaranta, kallo ɗaya sukayi mata suka kauda kai, saboda yanzu da sun mata magana Alhaji nacewa su bar masa gidanshi, tana zaune aka kammala ɗumame har Babarta tafito ta ɗeba nata, yara na tsaka da ci sai ga Alhaji Abu ya shigo da leda a hannu, yana ganin Hauwa ya washe baki haɗi da ƙarasawa wajanta ya miƙa mata ledar, yara na ta gaisheshi amma bai jisuba har sai da ya bata ledar kana ya ɗago yace to ya amsa su daina gaisheshi hakan. Cikin murna Hauwa ta karɓi ledar kana ta buɗe ta duba, baki ta washe lokacin da taci karo da biredi da masar kwai da tea kulle ga leda fara, godiya tayi masa haɗi da kashe masa ido, shiko sai wasar baki yake yana faɗar "ƴar Babarta". Tashi tayi ta ɗauko kofi da faranti ta zube ta fara shan abinta yara sai kallonta suke suda iyayensu, ita kuwa Babar Hauwa ranta ne ya ɓace sosai da wannan abu da Alhaji kemata shida ƴarta. ******** Saida ya ciyar da ita har sai da ta ƙoshi sannan yace ta kunna masa tv kallo yake so yayi, tashi tayi ta kunnan masa tv yagaya mata tashar da zata samishi, aikuwa tana sawa dai-dai lokacin da ake wani fim na isakanci, dan ba abinda ake in ba lalaci ba da taɓi taɓi ba, jawo tayayi ta dawo saman jikinshi kuma gashi lokacin ruwa ake kamar da bakim ƙwarya, Hansa'u naganin haka ta tashi har ta kama hanya zata bar ɗaki dai-dai lokacin da akayi wata tsawa wadda ta gigita ta, aikuwa bata san lokacin da ta faɗa jikinsu ba, lokaci ɗaya wani abu ya ziyarci sassan jikinta, kasa tashi tayi sai da Mumy ta tayi sauri ta tureta ta faɗi ƙasa kana tace, " wannan wani irin iskanci ne ke damunki da zaisa ki faɗo saman jikinmu?". Ta faɗi haka cikin kakkausar murya. Hansa'u mutuwar tsaye tayi dan har wannan lokaci bata daina jin wannan abu na tafiya cikin jikinta ba. Mumy da taga Hansa'u sai kallonsu take, aikuwa lokaci ɗaya ta ƙara hasala, har ta buɗa baki tayi magana sai yayi sauri ya haɗe bakinsu waja ɗaya, daga baya ya ɗau Mumy suka tafi bedroom bawani ɓata lokaci Hansa'u ta fara jin ihun su, ranar haka suka kwana suna ihu ita kanta a ranar batayi bacci ba.. Koda gari ya waye ta makara, amma duk da makarar datayi ta riga su Mumy tashi dan har ta haɗa abin kalaci basu farka ba, gyara gida tayi sannan ta koma ta kwanta amma basu tashi ba, ta jima kwance sannan suka tashi, tare suka fito sukayi wanka sannan sukayi sallah kana suka ci abinci. Bayan sun kammala ne ya dube ta da kyau kana yace, "Baby kuɗi nake so, kinsan za'ayi aurin auta kuma komai ban bayar ba yanzu haka". Ya faɗi haka cikin kashe muryar haɗi da jawota jikinsa. Ashe gwaɓe tace, "Tau Baby kamar dubu hamsin zasu ishe ka?". Sai da yaɗan ɗau lokaci kana yace, "Bani hakanan zanyi maneji". Tace, " tau idan nasamu ƙari zan ƙara maka, yace taje ta ɗauko masa, bayan ta ɗauko masa ya ƙirga yaga sun cika cika cif sannan ya shirya ya bar gidan, ya ɗan jima da barin gidan sannan na tashi, baki na wanke sannan nayi kalaci kana nazo wajan da mumy ke kwance na gaishe ta, da sakin fuska naga ta karɓa, dan haka na samu waje na zauna kana nace, "Mumy dan Allah ki ƙoƙarta wannan hutun na koma makaranta, wallah duk abokaina sun koma ni kaɗaice". Fuska ta haɗe kana tace, "Hansa'u in har ba ɓacin raina kike son gani ba, to daga yau kar nasaki jin kinyi min zanci wata makaranta inhar ba islamiya bace.....tun bata rufe baki ba Hansa'u tace, "Mumy dan Allah kibarni koda secondary school na kammala". Ta faɗi haka idonta taf da hawaye. Cikin hargowa Mumy tace, " wallahi ni ban da kuɗin da zan bayar ki koma makaranta, amma idan kina dasu tunda kina son makarantar kina iya komawa da kanki, amma kisani wallahi nirata biyar bazan bayar ba". Tana faɗar haka ta tunkuɗe Hansa'u kana ta bar wajan rai ɓace, ya zata bar Hansa'u ta koma makaranta ko Baby yace idan ta bar Hansa'u ta koma makaranta can zata haɗu da ƙawaye su lalatamin ƴa, ko basu lalatata ba malamai ma zasu lalata ta, musamman idan suna kallon kirar jikinta..... _comment and share pls_ *💞SUMMY NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM...📚✍🏻* *Tsarawa da rubutawa* *💞SUMMY M NA'IGE💞* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA HUƊU* *********** lokaci ɗaya wasu hawaye masu zafi suka fara zubuwa a idon Hansa'u, abu na farko da ta fara tunawa shine mahaifinta, ita gani take kamar ancanja mata Mumy ne, dan lokacin mahaifinta ba haka take mata ba, tana sonta kowa yasan da haka, akan son da take nuna mata ne ma wasu ƴan uwanta suka cewa sai ta sagarta ni, amma yau mumy itace kemin haka ta nuna cewa mijinta yafini. Hawayen da suka zuba a iɗonta ne ta ne tashafe kana ta tashi ta fara shinrin zuwa wajan kakarta, wato uwar mahaifinta. Har ta shiyar tsaf sannan taje tanar da Mumy cewa zata je ta gaishe da Hajiya wato uwar mahaifinta, kallon ƙasa da sama Mumy tayi mata kana tace, Au dan nace bazan maidaki makaranta ba shine zaki tafiya ki kai ƙarata wajan uwar ubanki!!". Tafaɗi haka cikin zafin ra. Da sauri Hansa'u tafara girgiza kanta tana faɗin, Aa wallahu Mumy gani nayi na jima banje ba shine nace bari naje"....tun bata bari ta rufe baki ba Mumt tace, Kunjimin Munfuka, ke har kinsa wata uwar ubanki, yo tun rasuwar ubannaki misuka tsanana miki ne? da har zaki wanki ƙafa kije wajansu, to bari kiji wallahi ko nasani ko ban sani ba, kikaje wajansu ban yafe miki ba!!". Hannu Hansa'u ta ɗaura aka kana tace, Mumy ƴan uwan mahaifina ne fa, dan Allah karki rabani dasu wallahi ina son so komai sukayi min, kuma ko malam ranar naji yana faɗar yana daga cikin aiki lada wanda zakayi akaiwa mahaifinka lada kai tsaye shine kasadar da zumuncin shi a wajan ƴan uwanshi, kuma gashi ni kaɗai ya haifa, to idan banyi ba wazaiyi......saukar mari taji a fuskarta wanda yasa sai da taga wata uwata a idonta. Ni zaki gayawa magana? na rantse da ace wannan gidan ba gidan ubanki bane wallahi da yau kin barshi". Mumy na faɗar haka cikin ƙunar zuciya ta ture Hansa'u ta koma ɗaki rai ɓace. Waya ta ɗauko takira Baby nata tana Kuka take shaida masa da abinda Hansa'u tayi mata, haƙuri ya bata yace gashi zuwa wallahi yau sai ya llatata. Tace tau sai yazo. Lokacin da takirashi yana kasuwa wajan sayo kayan da zaaje anemarmasa auren wata budurwarsa wadda yake masifar so. Bayan ya kammala sayayar da zaiyi ne ya kai gidan iyayenshi haɗi da basu kuɗin sadaki dana auddu'a sannan yayi musu sallama ya kama hanya ya dawo gidan. Ko sallama baiyi ba yashiga gida cikin nuna ranshi a ɓace yake. Hansa'u ya gani tsaye da alamu kuka ta gama, kallo ɗaya yayi mata ya wuce cikin ɗaki, kai tsaye bedroom ɗinsu ya wuce inda yasan zai same ta, da sauri ya ƙara wajan da take haɗi da jawota jikinsa, kuka ta fashe dashi lokaci ɗaya, haƙuri ya fara bata kana ya ce ta gaya mishi mi Hansa'u tayi mata, bata ɓoye mishi koma ba nan ta gaya mishi duk abinda ke faruwa akan abinda Hansa'u tayi mata, a zuci ya tashi ya zaro belt kai tsaye wajan da Hansa'u ke tsake ya nufa, yana zuwa komai bai ce da ita ba ya cunkomu wuyan rigarta haɗi da matsar dukiyar fulaninta, lokaci ɗaya wani baƙun lamari ya zo masa amma sai ya basar ya ɗau belt ɗin dake hannunsa ya fara zuba mata a gadon baya, wata ƙara tasaki wadda tasa gidan ya amsa, dukanta shike amma hannunshi nacikin rigarta. Sai da yagama dukanta sannan ya jawota jikinshi wai rarrashin tane yakeyi yana bata magana ta daina gayawa mahaifiyar ta magana. Abu ga yarinya ƙarama kuma mai tashin balaga. ¤¤¤¤¤ Haka Hauwa ta shanye tea ɗinta har da gyatsa amma ba wanda ta tayawa kai ko kallonsu batayi ba bare su sa ran zata sammomu su, tana gamawa Babarta ta kirata ɗaki tayi mata faɗa akan abinda tayi bai dai-dai bane, koda ace shi Alhaji ya baki abu kuma kin ɓoɗe kinga kominene aciki kamata yayi kishigo ɗaki kici, ni wallahi bana son tashin hankali, dan haka dan Allah ki haɗa kayanki ki koma kici gaba da riƙon ƴaƴanki". Nifa Baba bance ya kawo min ba shiya kawo min to sai nace bazan ci ba, gaskiya nikam sai naci ko gobe ya kawo min in kina ci kema na riƙa kawo miki". Haushe na ya kama Babarta shiyasa bata ce komai ba, daman ita haka take idan abu ya ɓata mata rai bata iya magana. Hauwa na ganin haka ta tashi ta koma ɗakin da aka bata tayi wanka ta sanya wasu ƙananun kaya tare da wani figigin mayafi ta fice sai ranguɗa take tana taunar cigum. Da fitar ta ta haɗu da wasu matasan yara masu tasuwa yanzu ta tsaya wajansu ta fara musu maganar isakanci haɗi da kashe musu ido tana girgizar jikinta suko sai kallonta suke cikin siyasa da dubara ta samu kan wani matshin yaro wanda bai san kan duniyar ba ta jashi suka tafi wata unguwa inda ke da ɗakon wanda ake haya na ƴan bariki. Itace bata dawo gida ba sai da dare, koshi tana dawowa tayi wanka ta kwanta, ko tunanin Babarta batayi ba, bata jima da kwanciya ba sai taji muryar Alhaji abu na kwaɗa mata kira tsakar gida. Tsaki taje kana ta tashi ta fito tsakar gidan, Babarta tagani ita dasu Inna Rabi da Inna Ladi sai faɗar suke amma wannan yaro bashi da mutumci, ƙarasuwa tayi tace gani, dubanta yayi da kyau kana yace, Mijinki ɗazo yazo har kasuwa ya kawo min ta kardarki, kuma ya shaida min cewa ba zai baki yara ba". Ya tsani fuska tayi kana tace, Shiya sani, daga yarabani da lalura". Hararta Babarta tayi amma bata ce komai ba saboda ranta a ɓace yake, har ga Allah taji zafin mutuwar auren nan, dan kulu da wata bazawara akwai wahala bare Hauwa da kanta ke rawa, wallahi da ace Alhji Abu zai yarda da taje da kanta ko ta gayawa ƴan uwan mahaifin Hauwa aje abawa mijin Hauwa haƙuri ya mayar da ita, dan tabbas idan Hauwa taci gaba da zama gidannan yanzu mutuwa zatayi dan taga rawar kan Hauwa ya ƙaru fiye da lokacin da akayi mata aure. Abinda taji Hauwa nacewa ne ya dawo da ita duniyar tunanin da tatafi. Ba komai Baba wallahi yayiwa kansa, ni gobe aje akwasumin kayana gidanshi ko tsintsiya kar abarmin in dai tawace". Sai Baba yace, "Ga motanan nazo da ita yanzu za'aje a kwasu su". Baba bata ce dasu komai ba ta juya tashiga ɗaki ta barsu suna maganar yadda za'a kwasu kaya zuciyar ta na ƙuna. Hauwa tace tom aje akwasu, bayan sun gama magana ne ta koma ɗaki ta ɗauko waya ta kunna data tana fira da samarin da tasamu yau ƙanun yara wanda buzasu wuce shekara ashirin ba. Haka ta wuni duk bata jin daɗin jikinta, kuma tunda ya gama rarrashinta ya koma ɗakin mumy shine bai fito ba sai sallah magarib bayan sallar isha'i ya dawo har yanzu bai sake fitowa ba dashi har mumy. Gajiya tayi da zama tsakar gida, dan haka ta tashi tashiga palo ta kwanta saman dogowae gujera, bata jima da kwanciya ba sai taji mutsi mutum kusa da ita, ido ta buɗe dan taga ko waye, ido huɗu sukayi dashi wani kallo yayi mata sannan ya durƙusa kusa da ita haɗi da riƙo hannuta yace, "Hansa'u kin ci abinci kowa duk yau". Ya faɗi haka cikin muryar rarrashi. Raurau tayi da ido haɗi da girgiza kanta alamar a'a. A hankali ya raɗa mata akunne bari yazo, tashi yayi yaje yasanya jalabiyarshi sai da ya kara dubawa yaga tabbas bacci Mumy keyi sannan ya ɗau kye ɗin gida ya fita haɗi da cemin yana zuwa....... *Comment and share* *💞SUMMY M NA'IGE ✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA BIYAR* ____________📝 ya ɗan jima da fita sai gashi ya dawo riƙi da wata baƙar leda a hannusa, ƙarasowa yayi wajanta cikin ƙasa da murya yace, " Hansa'u tashi kice wannan ba kyau mutum ya kwanta da yunwa kinji ɗiyata". Ba musu ta tashi daga kwanciyar da take, kicing ta shiga ta ɗauko wani faranti ta kawo masa, tsrai ne a cikin ledar, zuba mata yayi taci sai tasha fresh milk wanda ya sayo mai sanyi, ba musu ta ƙarɓa abu ga mai jin yunwa ta fara ci, haka taci sai da ta ƙoshi tayi gyatsa sannan ta tashi taje ta wanke bakinta ta dawo ta kwanta, kwanciyar ta ke da wuya ya tashi ya kunna tv haɗi da kunna wani shegin fiml na turawa wanda inba lalaci ba ba abinda ake a cikinshi yana cikin kallon har aka kawo wajan da wasu turawa ke lalata sai ihu suke, Hansa'u ce da taji wannan ihu sai ta tuna da irin wannan ihun ne Mumy keyi ita da mijinta, a hankali ta janye mayafin da ta rufe kanta dashi, aikuwa tana janyewa idonta suka gano mata wani ƙato shida wata yarinya ba komai a jikinsu, shi ƙaton ya danni wannan yarinya ita kuma sai ihu take, idon Hansa'u ne yayi rau-rau da hawaye tana faɗa cikin ranta wannan mugu ne, ina wannan ina shi dan yaga bata kaishi ba shine zai riƙa bata wannan abu mai wuya. Tana cikin wannan tunani sai taga yarinyar ta koma tana dariya har da rugumi wannan ƙato tana masa kissi irin yadda mijin Mumy ke mata. Sarai Mijin Mumy ya gane Hansa'u kallon fiml ɗin take dan haka cikin dubaru ya canza wani fiml zuwa na ƙananu yara inda ake basu huron iskanci. Ido Hansa'u ta ware tana kallon wannan ikon Allah, kenan har da yara kamar su ana wa wannan abu, dube yadda wannan yarinya ke kissing ɗin wannan kato kuma sai dariya take, suna cikin wannan kallon sai ga Mumy ta fito sanye da wata shegiyar rigar bacci wadda ita da babu duk ɗaya, dubanshi tayi tace, " Baby wai mi ya hanaka bacci? Ka kunnan wannan fiml baka gudun Hansa'u ta farka taga kana kallon wannan abu?". Kafin ta sake magana ya taso ya jawota jikinshi haɗi da haɗi bakinsu waje ɗaya, wasanin ya farayi da ita har jikinta yayi sanya, a hankali ya buɗa baki yace, "Baby wai ya kike ji idan ina miki wannan abu, ni gaskiya ina jin daɗi, ke fa?". "Muguntace yasa yayi mata wannan tambaya saboda yasan Hansa'u idonta biyu kuma tana jin duk mi suke faɗa. Duban wajan da Hansa' u take kwance tayi kana tace, "Baby mushiga ɗaki, kaga yarinyar nan zata iya farkawa". "Bazan shiga ba sai kin gaya min matata". Ya faɗi haka tare da ƙara matseta jikinshi. Raɗa masa a kunne tayi sai yace wallahi bai jiba sai ta sake, kuma ta faɗi sosai. Ba dan taso ba tagaya masa yadda take ji, nan ya fara mata tambaya idan anyi gaza ya takeji, idan taƙi karɓawa yace zai bar gidan tunda bata son ganin farin cikin shi, dan haka dole ta buɗe baki tana gaya masa duk abinda ya tambaye ta, abinda bata sani ba duk abinda take faɗa akan kunnin Hansa'u, bayan ya gama yimata waɗannan tambayoyi ne ya ɗauke ta suka shiga ɗaki, ba jimawa da shigarsu ɗaki Hansa'u ta fara jin ihu su. Lokaci ɗaya sheiɗan ya fara nuna mata wannan vedio na waɗan nan yara lokaci ɗaya ta fara tunanin itama wazai mata irin haka taji shin minene sukeji suna dariya. Bayan kwana biyu da mutuwar auren Hauwa gabaki ɗaya ta rikice kullum tana tare da ƙananun yara tana lalata musu rayuwa tun tanayi a ɓoye har ya kai yanzu wasu sun san halin da take ciki, har wata baiwar Allah tazo ta gayawa mahaifiyar ta hali da Hauwa tasa wani yaro, wanda a dai wallahi mace ko tufafi take cirewa gabansa ba zai ɗaga kai ya dubeta ba, bare har yace wani abu, amma yanzu sanadin Hauwa har ɗaki gareshi a wata unguwa ta ƴan bariki. Kuka Inna Mero ta sanya haɗi da bawa wannan matar haƙuri akan zatayi iya ƙoƙarinta, idan kuma bata daina ba zata san matakin da zata ɗauka. Bayan wannan matar ta fita ne sai Inna Mero wato mahaifiyar Hauwa ta tashi taje har ɗakin da Hauwa take, koda taje Hauwa na waya da samarin ta, tana ganin Inna ta kashe wayar kana ta dube Inna tace, " Inna lafiya na ganki ɗaki na yau?". Wata harara lnna ta antaya mata kana ta buɗa baki tace, " Hauwa yanzu dan ki tozair tani ne kika fito gidan mijinki? dan kizo ki lalata yaran mutane ne kika fito daga gidan mijunki, ashe duk gudun danayi ban tsira ba Hauwa, dan mi nafito gidan ubanki? dan me naƙi yarda dana barmishi ke? ashe duk ban tsira ba abun daga jininku yake, yau naƙara tabbatar da halin mutum bibiyar jininshi yake, har ga Allah nayi ƙoƙari wajan baki tarbiya Hauwa, nabaki illimin zamani dana addini nayi miki aure har kin haihu saboda rayuwarki tayi kyau, amma duk haka baiyi miki ba, amma kisani muddin baki gyara ba wallahi baƙin cikin ki shine zai zama ajalina, kuma baki gane mai sonki sai na bar duniya". Ta kai ƙarshin zanci wasu hawaye masu zafi na fito mata, zuciyar tace ta fara mata ciyo dan haka ta bar ɗakin cikin hanzari. Hauwa bin bayan ta tayi da kallo kana tace, "Ke Inna wallahi kena takurawa rayuwa ta, shike nan mutum bazai ji daɗi ba, ai kafin nawaye gari ban ganki ba ke zaki fara waye gari baki ganni ba saboda wallahi ni Lego's zanje nan bada jimawa ba. Waya ta ɗauko ta fara kiran samarin ta tana gaya musu inda zasu haɗu gobe. >>>>>>>>>>>> Ƙarfe biyun dare baka jin mutsin komai bare kokan wani abu inba na tsuntsaye ba sai wasu dabbobi. Nishi take a hankali tana sambatu tana faɗin ƙarayi min dan Allah ƙarayi min zan mutu karka barni, bakinsu ya haɗe waje ɗaya haɗi da shafar dukkan wanin sassan jikinta can ya buɗe baki yace Baby Hansa'u kina jin daɗi kuwa........ Ido nazare haɗi da ɗaura hannu akai, mike shirin faruwa???. _*Comment and share pls*_ *SUMMY M NAIGE ✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA SHIDDA* Cikin bacci mumy taji saurutun da Hansa'u keyi yayi yawa, dan haka cikin azama ta raba jikinta dana mijinta ta fito parlour hankali tashe, ruwa ta ɗako masu sanyi ta watsawa Hansa'u, lokaci ɗaya ta sanya wata ƙara haɗi da tashi a hargitse, duban sama da ƙasa Mumy tayi mata kana tace, " Wani mafarki ne kikeyi da zaki cika muna kunne da surutu salon ki tashe mijina yana bacci". Ta faɗi haka haɗi da harararta. Dube-dube Hansa'u ta fara lokaci ɗaya ta tuna wannan mafarki da tayi, kai ta dafe haɗi da ƙara wa Allah godiya da yasa mafarki ne ba gaski ba. Shurun da Mumy taji tayi ne yasa ta saki magana cikin tsawa tace, " Sai kallona kike? ko baki taɓa ganin ba ne, to ki tashi ki gyara gida ki tafi islamiya tun kafin ranki shi ɓaci". Bata ce da mumy komai ba ta tashi tashiga toilet dan kwanakin nan sosai take jin haushin mumy shiyasa yanzu bata son yi mata magana, bayan tayi brush haɗi da ɗaura alwala, bayan ta kammala sallah ne sannan tazo ta fara gyaran gida, tana cikin haɗa breakfast Mijin Mumy ya fito ɗaure da wani guntun tawul wanda bai gama rufe mishi jiki ba, da kallo Hansa'u ta bishi sai da ya juyo suka haɗa ido amma bata ce dashi koma ba bare yasa ran zata gaishe shi, kollonta ya cigaba dayi dan yau wata ƴar figigiyar rigace a cikinta wanda bata ida rufe mata ƙirji ba, ido ya kefa mata yana kallo kamar idonshi su faɗa cikin rigar, mutsin da yaji kamar Mumy zata fitowa ne yasa ya ƙarasa cikin toilet a gorgoje ya gama abinda yake ya fito, ta barma yasa aka shinfiɗa masa tsakar gida duk inda Hansa'u tayi idonshi na kanta, amma abinda ya tsaya mishi rai duk bai fi ace ko ta gaishe dashi ba, sosai yaji zafin haka, yana ganin ta kamala shiryawa shima yace fita zaiyi tazo ya rage mata hannya, baki ta turu gaba tace a'a ya barshi ta gode. Dube mumy yayi cikin zafin rai yace, "Naga fa yarinyar nan ta rainani kuma kina kallon duk iskancin da take min amma baki iya magana saboda kema tsoronta kike yi, to bari kiji ni bazan ɗauka ba, ina ga dan taga ina zaune gidan ubanta ne yasa take min rashin kunya dan haka yanzu zan bar gidannan idan na gama gina nawa zaki iya komawa can". Yana gama faɗar haka ya tashi ya fice rai ɓace sai huci takeyi. Hannu Mumy ta ɗaura saman kai ta bishi amma yayi nisa dan haka ta dawo gida bata tsaya komai ba ta kama Hansa'u tana duka tana faɗin, " Wallahi dukk kikayi sanadin mutuwar aurena sai na kasheki, shagiya mai baƙin kishi, tun ba yau ba yake cemin yaga kina kishin sa dan haka ki buɗe kunniki da kyau kiji duk inda yaje kije ki nemoshi ki bashi haƙuri ki dawo wallah ko ranki shi ɓace". Kallonta Hansa'u kawai keyi saboda gabaki ɗaya momy ta sauya duk hankalinta ya tashi, kamar wace akace uwarta ta mutu, kamar kanshi ta fara aure, Haushinta ne ya kama Hansa'u dan haka ta ɗau jikarta ta fice zuwa makaranta, ita ko Mumy a tunaninta Hansa'u wajan bashi haƙuri ne zata ta tafi. Bayan taje makaranta kafim malam yashigo sai wata maƙociyar su, kuma abokiyar Hansa'u tashigo, aikuwa tana ganin Hansa'u ta washe baki haɗi da ƙarasowa wajanta tace, "Yau wa muke gani kamar Hansa'u?". Murmshi Hansa'u tayi wanda yasa sai da kumatunta suka lotsa, tace , " nice Na'imat". Ƙarasowa Na'ima tayi ta zauna wajan da Hansa'u ke zaune tace, " Shikenan kema tunda Mumyki tayi aure kuka shiga kulle keda ita". Murmushi Hansa'u tayi kana tace, "A'a wallahi kawai abubuwa ne sukayi muna yawa". "Hmmmmm Hansa'u kenan ni dai wallahi shawara zan baki komai runtsi karki bar karatu wallahi shine jigon rayuwarki". Godiya tayi mata suna cikin haka sai ga Malam ya shigo, kiran waɗanda basu biya kuɗin makaranta ba ya farayi, Hansa'u itace farko, duk taji wani iri, dubanta Malam yayi yace ke yanzu baku son biyan kuɗin makaranta ko, dan haka yanzu kije ki karɓo in ba haka ba, to karki dawo makaranta ta sallame ki. Jiki a sanyaye ta fita haka ta riƙa tafiya har ta koma gida, tana shiga gida sukayi ido huɗi da Mumy, kafin ta buɗa baki tayi sallama sai Mumy tace, "Kin bashi haƙuri? ya haƙura? ina yake?". Ido na kifamata sai kallonta nake irin yadda tayi magana hankali tashe. Kai tsaya nace mata, "Ni fa Mumy makaranta naje kuma yanzu ma haka ƙuɗin makaranta ne aka ce nazo na karɓa". "Tau Hansa'u karkije amma kisani yau ko mutuwa nayi kece kika kashe ni". Sosai Hansa'u taji tsoron wannan magana ta mumyn ta dan haka ta aje jikarta ta fito, kai tsaye wajan da tasan zata sameshi ta tafi. Kai tsaye gidan iyayenshi taje, da sallama tashiga, bayan sun karɓa mata ne ta gaishesu kana ta tambaya ko Mijin Mumy nanan, akace mata yana nan ɗakinshi kai tsaye ɗaki tashiga haɗi da sallama, yana ganin itace yace tashigo bayan sun gaisa ne ta durgusa har ƙasa ta bashi hakuri, bai ce da ita komai ba ya jawota jikinsa yana shafar bayanta sai fitar da numfashi yake a hankali-a hankali, ita kuma dumin dataji ne yasa tayi lamo a jikinshi, lokaci ɗaya idonta suka nuna mata yarinyar nan tacikin film ɗin da ya kunna ranar. Koda Innar Hauwa ta koma ɗaki ciyon zuciya ya rufeta lokaci ɗaya idonta suka sauya, hawayen baƙin ciki ne suka fara zuba a idonta tunani ta farayi lokacin da tana yarinya kafin ta aure Baba Hauwa irin gwagwarmayar da tasha da iyayenta kafin su yarda ta aureshi. Zaune nake na haɗi ƙafafu da kaina ina faɗin "wallahi Babu shina ke so kuma shi zan aure...." dukan da Inna ta ɗana min ne a gadon baya yasa ban ƙarasa sauran maganar ba, ƙara nasaka ina faɗin, "Inna dan Allah ku barni wallahi shi nake so na aura". Ajiyar zuciya Mahaifina ya sauke kana yace, " Wallahi Maryam badan komai zan hanaki auren wannan bawon Allah ba sai rashin halinshi kuma kowa yasan gidansu basu da asalin mai kyau, gaba nake guje miki ba baya ba Maryam, ke kaɗai gareni dan haka ina son rayuwarki tayi fiye da tawa". Hannu na ɗaura akai ina kuka tabbas ba wanda zan aure sai Abbas, Inna ko ta tafi tayi min hukunci sai Babu ya hanata yace ba duka ya kamata ba, addua ya kamata muyi ma maryam Allah yasa ta gani abinda muke mata hange. Ina taƙaitamuku na wahala iya wahala tun Babu na bina ta lalama har ta kai da harshi ke dukana, saboda na gani abinda suke nufi har abinci sun hanamin sun ɗauke min duk wata sutura tawa sun kyautar ba abinda nake a gida sai akin wahala duka safe dab na rana dab, amma duk da haka bai sa naji na sauya ra'ayi na ba. Da ƴan uwa suga naƙi sauya ra'ayi na, dan haka suka bawa Babu shawara akan ya bari ayi auren tunda nace shi nake so, danaje na jawowa zuri'ar su abin kunya gwara anmin auren kowa ya huta. Ba dan Babu da Inna sun so ba aka ɗaura min aure da Abbas, kuma duk da haka lnna da Babu sunyi min sha tare na arziki dan kowa yaga ɗakina sai ya jinjinama ƙoƙarinsu. Bayan wata biyu da auren mu da Abbas lokacin ne ya fara nuna min wayeshi kuma ya halinshi suke kuma a lokacin kuɗi sun zaunawa Abbas fiye da tunanin mai karatu...... _*PLEASE AND PLEASE JIYA KUNJINI SHURU DAYAKE MUNA HUTUN WEEKEND KUMA ƊANKU JA'AFAR BASHI JIN DAƊI SHIYASA KUKA JINI SHURU, INA MAI BAKU HAƘURI DUK DA BA LAILENE NARIƘAYIN POSTING A WAƊANNAN RANANKUN BA SABODA AIKWAI UZURI.*_ *Comment and share pls* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA BAKWAI* Tunda na cika wata biyu Abbas ya daina zama gidana ya daina kulani ba abinda ke haɗani da Abbas face ya bani abinci nace, idan ya fita baya dawo wa sai cikin dare koshi gaf da sallah asuba, kuma da an dawo masallaci zai fita, ashe Abbas ya gama gina wani gida ya zuba ƴan aiki maza da mata to a can ya tare komai nashi ya koma can, kai ina taƙaice muku halin Abbas shine ɗan bala'in son mata ne, dan a yadda Abbas yake ga wannan lokacin ko ƴarshi zai iya kwana da ita bai damu ba. Gani yana da kuɗe ne yasa yake ta iskancin da yaso, kowani gari yaji an buɗa sabowar bariki sai Abbas ya kai ziyar, ba barikin da ba'a san Abbas ba sai idan ɗan barikin ya kasance sabo, kuma duk barikin Abbas bai kwana da macen da wani ya taɓa kwana da ita, yara ake kawo masa guda biyu ƴan mata waɗanda suka karɓa sunan su ƴan mata, Abbas ko bai je barki ba yana da kwalwanai masu kawo masa ƴan mata har gidan hutawarshi, kullum kwanan duniya Abbas sai ya kana da ƴan mata sama da biyu saboda shi zai iya zube ko nawa ne dan ya samu mace, idan yaga mata jikinshi har rawa yake shi da burinshi ya kai gare su, ashe duk wannan abun da yakeyi iyayenshi na sane, ranar da nagaji da jin jita-jita na wanke ƙafa naje na gayawa iyayenshi halin da ake ci wallahi kamar sumin duka, faɗa suka riƙa yimin wai ya nake so yayi , ni ke bashi kuɗin da zaije ya nemi mata da zan samishi ido, haka dai na dawo gida zuciya ba daɗi. Haka naci gaba da zama da Abbas har nayi haihuwa uku dashi kullum cikin kunci nake, duk wanda ya dubeni ya san ina cikin damuwa amma iyayena basu taɓa cemin miyake damuna ba, haka nima ban taɓa cewa ga abinda ke damuna ba, ina cikin haka har ciyon zuciya mai tsanani ya kama ni, ina nan tsaye ban kwanta ba sai ranar wata safiya ina zaune yara sun fita makaranta sai ga dan dazon mutane sun zo ƙofar gidana wai suna neman mai gida nace musu baya nan jarirai suka bani guda biyu wai idan ya dawo nace gashi inji wance, kin ƙarɓa nayi suka ce wallahi sai na karɓa nace wallahi bazan karɓa ba sai dai sukaiwa mahaifiyarshi, haka kuwa suka je suka kaiwa mahaifiyarshi, tundaga lokacin ciyo zuciya ya fara kaini ƙasa nayi baƙi na rame na koɗe kamar wata ƴar unwa. In taƙace muku abin Abbas kullum ƙaruwa yake ba ragowa ba, dan haka na yanke sharar zan barshi kuma zan nemi ya sake ni, da yake namiji idan yana ji da kuɗi duk abinda yake son yi shi ya keyi, ban sha wahala wajan ƙarɓar takarda hannunshi ba sai dai niko nasha wahala kafin ya bani yara, duk da iyayena ba ruwansu a wannan lokacin sai da suka min baki na ƙarɓi yarana amma Abbas yaki ya bani su, Hauwa ce kaiwa nasamu na saceta na gudu garin iyayena, bayan kwana biyu da guduwana aka aiko min da cewa yarana mota tabi ta kansu sun mutu, wai makaranta zasu je ba wanda zai tsalakar dasu ti-ti shine suka tsalaka da kansu to basu ankara ba sai ganin mota ta take musu kai, nashiga tashin hankali sosai nayi kuka har na dangana nabarwa Allah na dawo riƙon ƴarta Hauwa, kuma babu wani lokaci mai tsayi tsakanin rasuwar yarana da Babu, itama lnna sanadin haka ne hauwan jini ya kamata koda aka waye gari babu ita. Nashiga damuwa kuma nashiga baƙin ciki daga baya na zo na fara sana'a har na sanya Hauwa makaranta kuma ko makaranta ta ƴaƴan musu kuɗi nasa Hauwa duk wani gata da ɗa ke son samu wajan iyayenshi to naba Hauwashi , ta sauki alƙu'ani har ta fara harda, ana cikin haka nasamu miji nayi aure kuma ya yarda naje da ƴarta. Intaƙaice muku Hauwa girama ya kamata son kowa ƙin wanda yarasa amma sai me, tunda Hauwa ta girma aka fara kamata ɗakin samari, tsofafi nasata longo suna taɓa mata jiki suna bata kuɗi, dana ji labari sai na gayawa mijina dama to akwai yaron da ke son Hauwa da aure dan haka muka haɗashi aure da ita ashe duk da haka ban tsira ba. Sun jima a haka shida ita yasata jikinsa yana bugun bayanta itama haka da yake mata har ta soma jin bacci, mutsi ta farayi kana tace ita gida zata koma ya zo sutafi Mumy zata ganshi. Baiyi musu ba ya sanya kayanshi suka koma gida, ranar Mumy da kanta ita ta ɗaura sanwa ta dafa mishi abinda take so. Bayan sallah isha'i sai ga ruwa kamar da bakin ƙwarya dan haka sukayi saurin bacci. Dare ya tafi sosai sai mijin Mumy ya taso a hankali har yazo parlour saman kurar da Hansa'u ke kwance ya ƙaraso, zama yayi a hankali kana ya fara shafar fuskarta, da yaji bata farka ba sai ya shigar da hannusa cikin rigar baccin ta yana lalobar sassan jikinta. Can cikin bacci ta fara jin sabon yanayi sai ta fara miƙi alamu zata farka, amma bata buɗe idonta ba, kuma baccin bai sake ta ba, shi koma bai daina yawo da hannunshi cikin jikinta ba, da abin yayi masa daɗi ya haɗe bakinsu waje ɗaya ya fara ƙoƙarin shigar da hannunshi cikin pant ɗinta, cikin bacci taji wani abu mai zafi yashige ta, lokaci ɗaya ta farka a riƙece haɗi da sanya wata ƙara tana faɗin, " Wayyo Mumy kwarto!!!. Da yake ɗakin duhu gareshi sosai kafin mumy ta taso shi yayi kamar fitowa zaiyi daga ɗakin da Mumy take yana faɗi, "Ina yake Hansa'u!". Mumy ce ta fito haɗi da kunna fitala ta ƙaraso wajan Hansa'u tace, " ina yake bai miki komai ba?". Ta faɗi haka jiki na karkarwa kamar tayi kuka. Da sauri yacewa Mumy bari yaje ya duba. Fita yayi yayi dube dubinsa ya dawo yace shi bai ga komai ba, wata ƙila ma mafarki ne takeyi tunda kinsa ba yau ta saba irin wannan mafarkin ba, ai ko shekarnjiya sai da kika zuba mata ruwa ga jiki sannan ta farka ko ba haka ba". Duben Hansa'u Mumy ta sakiyi da kyau kana tace, "Ke gaya min gaskiya mafarkine kika yi ko yaya?". "Wallahi mumy najishi yanasa min hannu cikin nan ɗina". Ta faɗi haka tana kuka haɗi da nuna ƙasanta. Tun Mumy batayi magana ba yace, "Ba abinda ya sameta mafarki ne takeyi dan haka ki tashi mutafi mu kwanta dare yayi". Ya faɗi haka a tsawace. Ran mumy baiyi daɗi ba amma duk da haka ba yadda zatayi ta cire Hansa'u daga jikinta ta tashi ta bi mijinta ɗaki. Ba jimawa da shigarsu sai taji sun fara ihun da suka saba. Kai ta haɗe da ƙafafu ta fara kuka ƙasa-ƙasa..... *More comment* *More typing* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️MIJIN BABATA NE*🤦‍♀️🤦‍♀️ *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA 8️⃣* Haka Hansa'u tayi rabbin bacci a zaune, sai dai bacci ɓarawo ne ya saceta, amma duk hankalita a tashi yake. Mumy suna cikin ɗaka ita da mijinta amma gaba ki ɗaya yau hankalinta yanaga ƴarta dan sosai abin ya bata tsoro musamman ƙarar da taji Hansa'u ta sanya, itama haka suka gama abinda suke suka bi lafiyar gado, bacci ɓarawo ne ya sace ta. Koda garin Allah ya waye Mumy tariga Hansa'u tashi dan haka bata tashe ta ba, sai da ta kammala duk wani aiki na gida sannan ta tashe ta dan tayi sallah, da ƙyar ta samu ta tashi tayi alwala tazo tayi sallah sannan ta fito tsakar gida. Yana fitowa wajan da Mumy ke zaune nan ya zauna haɗi da jawo ta jikinshi, jin tayi yau bata son abinda yake mata dan haka ta haɗi fuska haɗi da janyewa daga gareshi kaɗan, tsawa ya dagawa Mumy yace "ya haka? dan na jawoki jikina shine zaki wani janye? gaya min ko kin gaji dani ne?". Jiki a sanyaye Mumy ta girgiza kai kana tace, "Kayi haƙuri dan Allah, wallahi yau bana jin daɗin jikin ne". Hararta yayi ya tashi ya koma ɗaki rai ɓace. Duk wannan abun da yake gaban idon Hansa'u. Ƙaramin tsaki tayi kana ta fara shin kununta. Kaya ya saka sannan ya fito ko kallon wajan da Mumy take baiyi ba ya fice abinsa, itako yana fita rai ɓace duk hankalinta ya tashi dan kallo ɗaya zakayi mata zaka gane haka. Yau Hansa'u tunda ta tashi take jin duk jikinta ba daɗi dan haka tana gama kalaci ta samu waja ta kwanta, ita ko Mumy bata bi ta kanta ba dan yau sahibin ranta fushi yake da ita. Bashi ya dawo gidan ba sai ƙarfe 10pm, koda ya dawo Hansa'u tayi bacci Mumy ce kawai ido biyu saboda hankalinta ya ƙi kwanciya sabida bai taɓa kai irin wannan lokaci waji ba. Tana ganinshi ta sanya wata sassanyar a jiyar zuciya sannan ta tashi taje ta tarboshi haɗi da riƙo hannusa kamar wani ƙaramin yaro, ruwan wanka ta haɗa masa bayan yayi wanka sannan ta kawo masa abinci da ta dafa masa wanda yaji naman kaza, ciki ya buɗe sai da yaci ya ƙoshi sannan ya bi lafiyar gado, itama kayan bacci tasa ta zo wajan da yake kwance tana bashi hakuri akan abinda tayi masa ɗazo, bai kulata ba haka yayi kwanciyarshi ya barta duk bata jin daɗi ba, ba dan taso ba itama ta kwanta bacci ɓarawo yayi awon gaba da ita. Ko yau sai da ya bari bacci ya sacesu sannan ya tashi sannu a hankali ya tafi wajan da Hansa'u ke kwance, wata kwalaba ya ɗauko ya fara shafa mata wani abu ga jiki sannan ya fara sa hannu ya fara shafar duk wani sashin jikinta, a hakali yayi nasar cire mata rigar jikinta, lokaci ɗaya ya kafama dukiyar fulaninta ido, ba wani ɓata lokaci ba ya kai bakinshi garesu ya fara tsotsa. Can cikin bacci ta fara jin baƙon yanayi cikin tashi hankali ta farka mutsi tare da sanya wata razanannar ƙara tana faɗin, " Wayyo Mumy ƙarto, wayyo Mumy ƙawarto zai kasheni!!". Yana jin haka ya koma ɗaki cikin hanzari yayi sauri ya ɗauko fitila ya konnan, dai-dai lokacin Mumy itama ta tashi a razane, tare dashi da ita suka zo wajan Hansa'u suna faɗin, " Ina yake??". Jikinta ne ya fara karkarwa, kasa magana tayi sai dai tayi nuni da hannu, tashi yayi yaje yayi dube-dubenshi ya dawo yace shi bai ga komai ba. Ajiyar zuciya mumy ta sauke kana ta jawota jikinta ta kwantar da ita ta fara yimata addu'a dan ita yanzu gani take kamar mafarki ne Hansa'u keyi. Bawani ɓata lokaci bacci ya sake yin gaba da ita, mumy na ganin haka sai ta tashi ta koma wajan mijinta. Tana cikin bacci sai kuma ta riƙa mutsi a hankali sanadin wani ƙaiƙayi da dukiya fulaninta keyi lokaci ɗaya...... *Comment and share* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA 9* ____________📝 Hauwa na cikin sababi da Innarta sai taji wayarta ta fara rura, number ce ba suna kamar kar ta ɗauka kuma sai ta ɗauka, batayi magana ba sai da taji ance "Hauwa ce?". Da eh ta karɓa musu, jin tayi sunce, " Dan Allah Hauwa muna so kiyi mana kwatancin inda kika zamo zo akwai wani aki da muke so kiyi muna dan Allah". Aziyar zuciya Hauwa ta sauke kana tace, " Wani aiki ne zan muku wanda bazaku iya gaya minshi a waya ba har sai na gaya muku inda nake?". Sai matar tace, " A'a abinda yasa nace haka saboda nida ke mu samu natsuwa wajan yin maganar, amma tunda kina son kiji to bari kiji daman bawani abu bane yasa nace ina so muhaɗu, labarinki naji shine naci ina son ganinki, daman wani yaro ne na kamu da sonshi kuma yaron babu ruwansa da mata ustazo ne shine aka ce na sameki komai ustazancin shi zai bada kai buri ya hau". Dariya Hauwa ta sanya mai ƙarfi kana tace, " Karki damu da kanshi sai yazo yana kuka ki tallafamasa, kawai ku gayamin ranar da zamu haɗu?". Sai matar tace, " ni ko yanzu kikace ina so mu haɗu". Sai Hauwa tace, "A'a ku dai bari zuwa gobe sai mu haɗu saboda yanzu akwai wani aiki gabana". Godiya matar tayi mata kana suka kashe waya. Tana gama waya ta faɗa wanka, bayan ta fito ne ta sanya wasu shegon kananun kaya ta fito waje dai-dai lokacin da Alhaji Abu ke fitowa, yana ganin Hauwa ya washi baki haɗi da faɗin, " Ƴar albarka Hauwata". Wani fari tayi masa da ido. Inna Rabi da Inna Ladi da lnnarta ne zaune tsakar gida suna gyaran kayan da za'a abinci dare, ido suka haɗa da Inna ladi da Inna Rabi, lokaci ɗaya suka sanya wani tsaki haɗi da harar lnnar Hauwa. Kai lnnar Hauwa tayi ƙasa dashi tana mai ci gaba da gyara kayan abinci da za'ayi duk sai taji ba daɗi. Dubin Alhaji Abu Hauwa tayi a shagwaɓe tace, " Alhaji yau ni gaskiya bazan iya cin tuwon dawa ba, ina so kabasu shinkafa suyi na shinkafa dan yafimin daɗi, amma kasuyo nama ayi miya dashi". Washi baki yayi sai yace, "Duk abinda kike so haka za'ayi ƴar albarka". Duban su Inna dake gyaran kayan miya yayi yace, " Rabi zo ki karɓi shinkafa ayi tuwon shinkafa tunda ɗiyata tace bata iya cin na dawa sai na shinkafa". Inna Ladi ce tace, " Aikuwa yanzu har mu toƙa tuwon, yanzu haka shine zamu kwashi sai dai tayi haƙuri tacishi a haka". Sababi ya fara yace ko sun gama sai sun karɓa ko kaɗan ne su dafa mata, data ga abin zai kawo masifa kuma ga lnnarta sai hararta take sai tace Baba kawai kasawomin tsirar da madar shanu sun isheni.. Tun bata rufe baki ba sai lnna Ladi tace, " Wallahi Alhaji bazamu yarda ba, ace agola tazo tafimu gareka, kuma tafi ƴaƴanka, ka duba ka gani wannan tuwon muda yaranka duk shi zamuci sannan ita tace bata ci sai dai taci kayan daɗi, da kina so kici kayan daɗi sai ki koma gidan ubanki idan zaki ci kayan daɗi mugani"....Alhaji Abu ne ya katsita da buga mata wata tsawa yace, " Wallahi duk kika sake buɗa baki ki ka gayawa Hauwa magana bakin auren ki, kuma duk abinda Hauwa keso shi zam mata ko koso ko karkuso dan cikinku ba wanda ya bani kuɗi bare ya hanani abinda zanyi da abina". Yana gama faɗar haka ya wuce ɗakinshi rai ɓace, har yakai ƙofar ɗakinshi sannan ya juyo yace Hauwa tazo. Ba musu Hauwa ta tashi tashiga ɗakin sa sai rangwaɗa takeyi ala dole ina sonta. Ranar Hansa'u yadda taga safiya haka taga yamma, tasha kuka kamar ranta yafita sanadin haka yasa da safe ta tashi da wani zazzaɓi wanda yasa ko hannuta bata iya ɗagawa. Koda safiya ta waye da ƙar ta tashi tayi sallah sannan ta koma kwance, duk aikin da ake na gida mumy tayishi har abinci, mijin Mumy ne da yafita ya sayo mata maganin zazzaɓi tasha amma duk a banza. Har dare yayi bawani chanji a jikin Hansa'u ga mugun ƙayƙayin da dukiyar fulaninta keyi duk sai ya ƙara sata shiga wani hali. Ko yau baya duk bacci ya sacesu can ya koma tashi sannun a hankali yazo wajan da Hansa'u ke kwance ya fara lalubarta yana shafar dukiyar fulaninta. Lokacin da ya kai hannunshi wajan dukiyar fulaninta wani sassanyar ajiyar zuciya ta sauke lokaci ɗaya, bacci take amma yana kai hannunshi garesu taji sun daina wannan ƙayƙyayin da suke mata. Kuyu haƙuri yanzu nayi busy ne *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *WANNAN SHAFIN TUKWAICI NE GAREKI MARUBUCIYA KUMA FASIHIYA, GASKIYA NA GIRMAMA BASIRARKI SOSAI, ALLAH YA ƘARA BASIRA YA BAMU IKON RUBUTA ABINDA YAKE DAI-DAI, MAI ZAFAFA.🔥* *SHAFI NA 10* A hankali yaci gaba da matsarsu cikin kwanciyar hankali yaci gaba da bin duk wani sashe na jikinta yana shafa, ajiyar zuciya ta sauke lokaci ɗaya taji kamar an yaye mata wannan zazzaɓin da take ji, duk da tana so ta raba hannunshi da jikinta amma ta kasa saboda abinda yake mata sosai yake mata daɗi har cikin ƙwaƙwalwarta. Shiko gogan naganin bata sanya ihu ba ya cigaba da abinda yake cikin hikima batare da yayi wani kuskure wanda zai sa taji zafin abin ba bare har tayi ƙara, sun jima haka daga bisani bacci yayi awon gaba da ita saboda daɗin abin da yake mata. Kallon k'irjin ta ya cigaba da yi ya na lashe baki,tunanin ranar da zai kwashi garar ta kawai ya ke yi,don ya sani zai huta ba kad'an ba,ya matsu sosai amma dole ya bi komai a hankali tun da dai ya ga ta fara shigowa tarkon sa. Ya na cikin tunanin ya ji motsin Momy ta sakko daga kan gado,ai kuwa ya yi wuf ya mik'e tsaye ya fara kame-kame. Ganin kamar Momy kallon tuhuma ta ke yi masa ya sa shi had'e rai ya fara magana "ke! Ni fa na gaji da halin wannan yarinyar,tun d'azu ta hana ni bacci sai surutai ta ke yi, ke kuma kina ji kiyi kwanciyarki sai da na zo na tofa mata addu'a sannan ta samu bacci, to idan babu dama ni fa zan bar gidan nan wallahi har na kammala nawa sai ki tare". Momy ta sauke ajiyar zuciya ta ce, "don Allah ka yi hak'uri, watak'il aljanu ne su ka shafe ta,zan nema mata magani in sha Allah, za ta dena" Ya wani ja tsaki ya shige d'akin ya bar ta a tsaye. Momy ta kalli Hansa'u ta gyad'a kai sannan ta bi bayan shi,ba ta dad'e da shiga ba Hansa'u ta fara jin ihun shi,don tun fitowar Momy falon ta farka ta dai yi shiru ne kawai. "Dubin Momy yayi da idoshi da suka sauya zuwa kalar ja yace, " Ba fa kya yi min ihu". Ta ji muryar mijin Momyn ya na fad'a. Ai kuwa nan ta fara jiyo muryar Momy ta na ta surutai,da irin numfashin da ta ji mijin momyn ya na yi lokacin da ya ke shafa ta,Hansa'u yau maimakon ta ji haushi sai ta ji wani bak'on yanayi ya na shigar ta. Hauwa ta na shiga d'akin ta tadda Alhaji zaune ya na ganin ta ya fara washe baki, ita kuwa ta k'araso ta zauna ta na wani jijjiga jiki. Alhaji ya washe baki ya ce, "Hauwa ta Hauwa ƴar albarka". Hauwa ta yi fari da ido ta ce, "Allah ya taimaki Alhaji". Alhaji ya ce"don Allah ki dinga hak'uri da duk abin da su Ladi su ke yi miki,ki kwantar da hankali ki, don ki fi su daraja a wuri na,in dai za ki cigaba da bani had'in kai to babu abin da ba zan siya miki ba". Hauwa ta wani juya ido ta ce, "kar ka damu Alhaji ai muna tare". Haka dai su ka yi ta firar su har magriba,sannan ta fito shi ma ya fito ya yi alwala ya fita. Duk y'an gidan su na zaune a tsakar gida a na rabon tuwon dare, Alhaji ya shigo gidan da k'unshin bak'ar ledar sa,duk matan su ka bi shi da kallo ganin ya yi hanyar d'akin Hauwa. Ya na zuwa ya shiga ya na washe baki ya ce, "Hauwa ga tsire da madarar da ki ka ce na siyo miki". Hauwa ta kar'ba ta na wani juya kai irin na y'an duniya ta ce, "na gode". Tsakar gida ta fito ta zauna ta baje ledar ta fara ci ta na waya da samarin ta, sai dubi-dubin mutanin gida takeyi. Inna Rabi da ita ta fara ganin Hauwa sai ta nunawa Inna Ladi da ido,su ka yi k'wafa su na cigaba da cin tuwon su. Innar Hauwa kuwa ji ta yi kamar ta yi kuka saboda bak'in ciki abin ya na damun ta sosai, amma ta na k'ok'arin ganin ba ta saka shi a ranta ba saboda yanayin ciwon zuciyarta, kuma dama can ita ba me yawan surutu bace,saboda haka ta tsame hannun ta daga cikin tuwon ta koma d'aki ta yi tagumi,ta na tunanin yanda za ta yi da Hauwa. Hauwa kuwa bayan ta gama,wanka ta yi brush ta shige d'akinta ta kwanta, bayan ta gama wayar banza da maza dan yanzu har tsfafi irinsu Alhaji Abu tana kulawa saboda tasamu kuɗi. Yau da sassafe ta tashi saboda alk'awarin had'uwa da wannan matar, wanka ta yi ta shirya cikin wasu riga da wando wanda su ka kama ta sosai, ta ci kwalliya sai zuba k'amshi ta ke ,ta wulla cingom a baki ta fito ta na taku d'aya-d'aya, kallo d'aya namiji me lafiya zai yi mata ya rasa nutsuwar sa. *Comment and share* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM (Zakiyya).* *SHAFI NA 11* ____________📝 Koda gari ya waye Hansa'u da ƙar ta tashi tayi alwala tayi sallah sannan ta koma bacci, Momy ce ta fito ko yau tayi aikin gida saboda yau unguwa zataje shiyasa ta tashi ta fara aiki cikin lokaci, bayan ta karya sannan Mumy tashiga wanka bayan ta fito ne tashirya haɗi da tadda Hansa'u daga bacci tayi mata sallama tayi tafiyar ta, duk wannan abin da take mijin Mumy bacci yake bai farka ba har sai da tace mishi zata fita, a dawo lafiya yayi mata sannan tafice. Fitar Mumy ba jimawa Hansa'u ta farka, tashi tayi tayi wanka sannan tasaka wata figigiyar riga wadda duk wani haltta na jikinta ya baiyana, da yake Hansa'u bata cika son kaya masu nauyi ba shiyasa duk mafi yawanci kayanta kananu ne. Tana cikin saka wannan rigar sai ga mijin Mumy yafito shima daga shi sai wani gunton tawul, ido ya kefa mata yana kallo sai tuna wani abu yake a ransa, juyowar da Hansa'u tayi ne suka haɗa ido yasa ya kauda idonshi waje ɗaya haɗi dayi mata murmushi yace, " Hansa'u kin ji sauƙin jikinki?". Ya faɗi haka ciki maryar kasala. Wani abu taji ajikinta dan haka itama ta karɓa mishu a shagwaɓe. Murmushi yayi sannan ya ƙarasa toilet, wanka yayi yafito ya zauna sannan yace ta ɗauko masa beark ɗinshi, tv ya kunnan yana kallon wani film na turawa duk rabinshi iskanci ne, sarai yasan Hansa'u ta gani, ita ko har taso ta tashi ta bar falon sai kuma wata zuciya tace ta ɗan tsaya ta kalla, ana cikin haka har ankan wajan da wani namiji ke isakanci da wata yarinya, dan Hansa'u tasamu damar kallon wannan film ɗin ya ɗau waya yafice falon yayi kamar wayar gaski yake ya laɓe yana kallonta shin ko zata kalla aikuwa ta ji daɗin, dan fitarshi ke da wuya ta maida hankalinta ga tv tana kallon abinda ke faruwa tsakanin wannan mutum da wannan yarinya, sosai abin ya burgeta, lokaci ɗaya ta fara miƙi tana murza dukiyar fulaninta da taji sun fara mata ƙyaƙyayi, sai da ya bari jikinta yayi sanyi sosai sannan yashigo ɗakin, ita kuma tana ganin yashigo tayi kamar ba kallo takeyi ba, bai wani damu ba cigaba yayi da kallon abinda yakeyi har ya ƙare, kuma dai-dai wannan lokaci aka fara kiran sallah azahar. Tashi yayi yaje masalaci ya dawo, itama tayi sallah, tunda ya dawo ya zauna tsakar gida duk inada tabi idonshi na kanta, dan yau har ga Allah yana buƙatar ta, dan haka yau dole itama ta bashi haɗin kai, ɗaki ya koma ya sake kunnan wani film wanda wanna babu wata sakayawa iskanci sukeyi suna ihu, ihu da tajine kuma irin yadda taji su Mumy nayi yasa jikinta n karkarwa tashigo falon, tana shigowa idonta akan wannan mutum, lokaci ɗaya ta rasa na tsuwarta, bata kula ba idonta na kan tv ƙasa taji ta tafaɗi, ƴar ƙara tasaki wadda ta dawo dashi duniyar kallon da yakeyi, ganinta ƙasa tana riƙi ƙafa tana faɗin, " Washi ƙafana". Cikin hanzari ya tashi yaje gareta bawani ɓata lokaci ya jawota jikinsa, lokaci ɗaya suka sauke ajiyar zuciya saboda wani ɗumi da ya ziyarcesu gaba ki ɗaya. Cikin kasalaliyar murya yace, " Bakiji zafi ba?". "Ƙafana". Haka tace dashi, yanayin da tayi mishi magana ne yasa shi wani hali dan haka bai san lokacin da ya ƙara sakata jikinshi ba. Ita kuma tana jin haka kawai sai wani haushin shi ya rufe mata zuciya kai tsaye ta fara wani mutsi-mutsi alamun tashi zatayi, raba jikinshi yayi da ita kana yasa kayanshi ya fita yaje ya sayo mata lemo da madara, karɓa tayi bata shaba har dare yayi har Mumy ta dawo jikinta duk ba daɗi, shiko gogan na ganin haka wani daɗi duk ya rufe mishi zuciya, a tunaninshi itama tana jin abinda yake ji. Da dare bayan Mumy ta dawo sunyi wanka sun kwanta haɗi da saka kayan bacci , bayan duk bacci yayi awon gaba dasu ne yatashi sannu a hankali ya je kan gujerar da hansa'u take yau da zuwansa bai tsaya ɓata lokaci ba ya ciremata rigar jikinta, wasa ya farayi da ita har ya samu ya cire mata pant ɗinta, da yake daga shi sai ƙaramin wando, cireshi yayi haɗi da fara ƙoƙarin shigarta, tana cikin bacci taji baƙon lamari, a hankali ta buɗe idonta, wazata gani saman jikinta Mijin Babarta, ido ta buɗe sosai haɗi da buga wata razananar ƙara tare da faɗin, " Wayyo Allah Mumy mijinki shine kwartona!". Yana jin ta faɗi haka ya tashi daga jikinta da sauri yayi hanyar toilet ya shiga. Cikin bacci Mumy taji ƙarar Hansa'u dan haka ta tashi a firgece ta ƙarasu wajan Hansa'u , irin yadda taga Hansa'u ba komai a jikinta yayi masifar ɗaga mata hankali, jikin na rawa tafara faɗin, " Ba abinda ya sameki ƴata?". Hawaye ne suka riƙa zuba a idon mumy lokaci ɗaya. Hansa'u kasa magana tayi ba abinda take faɗa sai " Mumy na bani mijinki shine kwartona". Tana faɗin haka itama tana kuka. Duk wannan abin da ake yana toilet zaune yana tunanin mafita. Hauwa ce tafito riƙi da wani figigin mayafi sai rangwaɗa take, Alhaji Abu yana ganinta ya washi baki yace, " Hauwata Hauwata, Hauwa anfito, yanzu sai ina?". Hura cigum ɗin dake cikin bakinta tayi sannan tace, "Gidan ƙawata zanje Baba". Inna Maryam ce ta kalleta kana tace, " A haka zaki fita Hauwa duba shigarki, ke yanzu kodan yaranki bazaki wa kanki faɗa ba Hauwa, idan aure kike so dan Allah kizo kifitar da wani cikin waɗannan yaran ki aura, wallahi koni zan riƙa samun abinda zakuci ni dai burina ki daina wannan yawo". Har Hauwa zata buɗa baki tayi magana sai wayarta ta fara rura, da sauri ta duba haɗi da ɗaga wayar tana faɗin gani zuwa. Dube lnnarta tayi da Alhaji Abu tace, " Inna bari idan na dawo muyi magana yanzu akwai waɗanda ke jirana kuma munyi alƙawari dasu gasu can suna jirana". Tayi wannan magana tana tafiya domin ta fice. Inna Rabi ce tace, " ɗan gado sai ɗan gado, barewa bazatayi gudu ba ɗanta ya rerafa, Hauwa ai ke bakiyi komai ba idan za'ayi dubi da tsatson da kika fito"....Alhaji Abune ya buga mata tsawa dan haka ba shiri ta kama bakinta bata ƙarasa abinda taso ta yaɓawa lnnar Hauwa ba. Inna dai batace komai ba ta tashi ta shiga ɗaki. Hauwa na fita daman akwai wani yaro mai napep wanda ke ɗaukarta duk inda zata je, dan haka tana fitowa ta ganshi ƙofar gida yana jiranta, shiga tayi yaja suka kama hanyar zuwa inda zata haɗa wannan matar da yaro matashi mai sabon jini kuma yaro wanda iyaye suka jima sunabawa tarbiya, Ahmad yaro mai hankali ga kyau ga iya wanka. Kai tsaye wajanda tasan yana zama suka dosa, kuma da zuwan su suka ganshi zaune shi kaɗai yana duba wani littafe na arbiya, kallonshi Hauwa tayi tsaf sannan ta ɗaga waya takira wannan matar tace akawo mata hijab mai girma haɗi da gayawa wannan matar wajan da zata kawo mata, ba ɓata lokaci wannan matar ta kawo mata, bayan ta saka ne ta fito daga cikin napep ɗin ta fara tafiyi cikin na tsuwa kace ita ɗin wata malama ce, sannu ahankali har ta ƙaraso wajan da yake, sallama tayi masa, bayan y ƙarɓa ne ta gaishe dashi cikin natsuwa, sannan tayi gyaran murya tace, " Daman wajanka nazo ina so ne zaka koyar da yaran aunty na karatun islamiya koda awa ɗaya ce, saboda yaran naga basu ɗaukar karatun islamiya shiyasa akace asamu maiyi musu muraji'a idan sun dawo gida, to gaskiya najima ina ganinka anan kuma duk na wuce kana karatu to shine abin ya birgeni kuma nasan tabbas zaka iya shine nace bari na tambaye ka". Murmushi Ahamd yayi dan koshi ya gaji da zama ba aikinyi dan haka yace, " ba damuwa zanyi, ina ne gidan nata?". Murmushi Hauwa tayi tace, " Zo ga mai napep can sai na nuna maka gidan da take". Bai tsaya wani tunani ba ya tashi suka tafi suka shiga, kai tsaye gidan wannan matar suka tafi. Babban falon gidan suka sauka, bayan anci kasu da kayan mutsa baki sannan wannan matar tazo sai fari take da ido, kyaukyawace bata da wani jiki, amma itama irin Hauwace, akawai ɗaukar hankalin duk wani ɗa namiji wanda ya kallesu zaiji bayani a jikinshi. Bayan tayi masa bayani ne haɗi da bashi kuɗi masu yawan gaske wanda zai riƙe kafin gobe ya dawo, bayan tafiyarshi ne Hauwa ta tsara mata yadda zata bin komai a hankali har tasamu kan yaron dan da alamu akwaishi da taurin ka, amma idan kika bi ahankali har kika samu yashiga gari to wallahi sai yadda kikayi dashi dan irin yarannan har kuka sukeyi muna, haka dai Hauwa ta riƙa bata shawara daga baya tayi mata sallama tayi tafiyar ta haɗi da cikata da shatara na arziki. Tana fitowa suka wuce unguwar da ta ɗau ɗaki haya saboda hutawa da samarin ta..... *Comment and share* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *_INA MIƘA GAISUWA GAREKU ƳAN UWA KUMA MASOYAYA KUMA MASOYAYAN WANNAN LITTAFE NA MIJIN BABATA NE, COMMENT ƊINKU NA ƘARA SANI FARIN CIKI FIYE DA TUNANINKU, INA GODIYA SOSAI IRIN YADDA KUKA ƘARƁI WANNAN LITTAFI, ALLAH YA BAMU IKON KAMMALASHI LAFIYA YA_🤗* *SHAFI NA 12* Ƙara shigar da ita jikinta Mumy tayi haɗi dayi mata tofi, tana rarrashinta, kayan jikinta ta mayar mata haɗi da ƙara rarrashinta itako sai surutai take tana faɗin Mumy mijinki shine kwaetona ki taimake ni ki rabani dashi!. Tana cikin faɗar haka shiko dai-dai lokacin da yashigo ɗaki haɗi da rai kamar bai taɓa dariya ba, kallon mumy yayi irin kallon nan na tsana kana yace, " Naji sharin da ƴarki take kullamin, to bari kiji idan gidan ubanta ne bata son na zauna ba sai ta naɗamin sharri ba, wallahi zan barshi har abada, ke koke zan iya rabuwa dake da tazo ta naɗamin sharri, dan haka yanzu basai anjima ba zan bar gidannan wallahi bazan kwana acikinshi ba, kuma da safe zan rubata ta karda akawo miki sai ƴarki taje ta tada ubanta cikin ƙabari yazo kuci gaba da zaman aure tunda ta nunawa duniya kishi take taya ubanta". Yana faɗar haka yayi cikin ɗaki ya fara haɗa kayanshi. Jikin Mumy na rawa ta ture Hansa'u daga cikin ta ta shiga bedroom cikin tashin hankali. Riƙishi tayi haɗi da sanya wani marayi kuka tana faɗin, " Dan Allah kayi haƙuri wallahi ina tunanin mafarki ne take dan har yanzu idonta rufe suke bata buɗe, dan Allah ka tausayamin wallahi ina matoƙar sonka". Ta kai ƙarshin zanci tana kuka haɗi da durƙusawa ƙasa ta riƙi ƙafarshi. " Nizata nunawa bariki sai tagama iskancin ta waje maza sun gama lalubarta tazo tana cewa mafarki ne take wallahi banyarda cewa mafarki bane, tabbas akwai wanda ke shigowa gidannan yana anfani da ita, da zaran sunji mutsina ko naki sai ta koma ta kwanta tana ƙara tana cewa ƙarto yazo mata, dan haka datayi ciki ace nine gwara na bar gidan nan tunda na lura ke tsoronta kike ji ". Ya kai ƙarshin maganar rai haɗe kamar abinda ya baɗa da gaske ne. Wata ƙara mumy ta sanya lokaci ɗaya ta tashi da gudu ta isa falo wajan da Hansa'u take zaune tana kuka saboda taji duk abunda yake cewa Mumy. Mumy da zuwanta wajan Hansa'u bata tsaya komai ba tasa hannu tashaƙo wuyan Hansa'u haɗi da faɗin, " Ni zaki cin amana kici amanar mijina, to wallahi kinyi ƙarya, ashe kice ke kawo ƙato yakwana dake dan kina shegiyar yarinya ki ce wannan bawun Allah ne, to bari kiji ƙarshin zamanki gidannan ya ƙare, dan wallahi da aurena ya mutu gwara nakasheki, dan haka ba sai gari ya waye ba, ki tashi kihaɗa duk wani abu wanda yakasance naki ne ki barmin gidana dan ubanki ko ƙwandala tashi babu lokacin da zan sayin wannan gida dan haka yau kinji gida nawa ne ni kaɗai, dan haka kitashi ki kama hanyar zuwa gidan ubanki, dan ko wace ƴar tana tutiya ne da gidan ubanta ba na uwa ba". Tana gama faɗar haka ta tukuɗa Hansa'u waje, Mumy kamar wata mahaukwaciya sabon kamu , haka taje ta ɗauko duk kayan Hansa'u tajefo mata su waja kana ta roƙon Hannun Hansa'u ta fitar da ita waje sannan ta maida ƙofar gida ta rufe. Wajan mijinta ta dawo wanda abinda tayi ma Hansa'u ba ƙaɗan yayi mishi daɗi ba, amma bai wani nuna ba yaci gaba da haɗi fuska waishi a dole fushi yakeyi. Rugumeshi mumy tayi tana bashi haƙuri akan dan Allah yaci gaba da zama tunda yanzu Hansa'u ta koma wajan kakarta Hajita Sa'a, da ƙar Mumy ta samu ya yarda yace ya haƙura, saboda daɗin da yaji wannan dare kwana yayi kanta yana mata abinda yasan tana so, lokaci ɗaya Mumy ta manta da abinda ya faru bare wata Hansa'u. Hansa'u kallon Mumy kawai takeyi har tafitar da ita waje kuma ko waje cikin dare, wasu Hawaye ta shafe a fuskarta dai-dai wannan lokaci wasu samari suka ƙarasu wajanta sai hura sigari sukeyi, suna wata tafiya da alamu cikin maye suke. Hauwa ba ita ta koma gida ba sai dare, bayan ta shiga gida kai tsaye ɗakinta tashiga tayi wanka tana shirin bacci sai ga Innarta tashigo riƙi da fitila a hannunta tace, " Hauwa tun ɗazo sai nemanki muke, wai ina kike zuwa ne?". " Kai Inna wallahi kin fiye tambaya, ai ni ba yarinya bace da zaki tsareni da tambaya". " Allah ya shiryeki Hauwa, daman gaya miki ne zanyi ɗazo aka aiko akace agaya miki Ubanki na can kwance babu lafiya kuma babu mai kula dashi shine nace bari nagaya miki". Tsaki Hauwa tayi tace, " To ni Inna mi zan mishi? ko lokacin da ina ƙarama ya taɓa taimakona? ko yasani makaranta, ko ya taɓa bani wani taimako wanda zai nuna cewa shi ubanane? dan haka ki rabu dani, can ƴan uwanshi da uwarshi su kula dashi". Inna kallon Hauwa tayi haɗi da haɗi wani baƙin ciki wanda ya tokare mata wuya tace, " Indai kin amice nice na haifeki, to gobe ina so ki tafi ki ganshi ko bai taɓa miki komai ba shine yayi sanadin zuwanki duniya, kuma wallahi kar nasaki jin irin wannan maganar ta fito daga bakinki". Inna nagama faɗar haka tayi tafiyarta saboda zuciyar ta dataji zata fara mata cuyo. Tsaki Hauwa tayi kana tace, " Bai taɓa kullamiki komai ba amma kice sai nabishi, bawani nabishi na kula har yanzu sonshi takeyi". Tsaki taja haɗi da jawo abin rufa tayi kwanciyar ta...... *Comment and share* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA 13* Asalin labari. Malam Bashar shene Mahaifin Hansa'u, Sunyi aure da Mumy wato Yasira cikin so da ƙaunar juna, Malam Bashar Malamine a wajan Yasira wato malamin su ne na islamiya, malam Bashar mutumin kirkine kowa nashi ne haka yasa kowa ke ganin girmanshi, bayan sun dai-dai ta da yasira yaje ya sanar da Mahaifiyar shi ya samu matar aure, da yake mahaifinshi ya jima da rasuwa, Hajiya Sa'a tace yanzu Bashar kai da baka da baka gama gini ba, ina kai ina wani zanci ka fitar da matar aure, nuna mata yayi shi ba yanzu za'a aure ba, kawai yana so ne iyayenta su san dashi dan kar ayi mata miji, ba yadda Hajiya Sa'a ta iya haka taje ta samu ƙanin mahaifinshi yaje ya nemar masa auren Yasira wajan ƙanin Mahaifinta, dan ko ita mahaifinta ya jima da rasuwa. Bai sha wuya wajan bashi Yasira ba, Saboda kowa yasanshi mutum ne wanda yasan darajar mutane kuma ya iya zama da mutane. Haka Malam Bashar da Yasira suka cigaba da soyayar su har zuwa wani lokaci , ƙanin Mahaifin Yasira ne ya aikowa Iyayen Bashar yace yana so ya aurar da ƴarshi idan har Bashar bai tashi ba shikam ya tashi aurae da ƴarshi sai dai yayi haƙuri zai bawa wani, shi kuma Allah ya haɗashi da wata. Bashar najin haka sosai yashiga tashin hankali shida Yasira, da mahaifiyar taga haka ta bashi shawar tonda yana son Yasira ya je ya ɗauke haya zuwa shekara ɗaya dai-dai ya ida ginin gidanshi sai ya koma. Haka kuwa aka Hajiya Sa'a tasa mishi hannu har ya samu aka ɗaura mishi aure da Yasira. Wani ƙaramin gidane yasamu haya amma Yasira tace shi take so ba komai nashi ba, dan haka koda aka kaita gidan bata damu ba suka cigaba da zamansu cikin so da ƙaunar juna. Sai da yasira ta shakara ɗaya sannan ta samu ciki mai wahala ga kuma laulayi, ko yaushe ba lafiya, suna cikin haka kuɗin haya ya ƙare mai gida yace tabbas sai sun bar masa gidanshi idan basu bashi kuɗi ba, kuma dai-dai wannan lokaci Bashar bashi da kuɗi ga ɗawai niyar iyali kuma gashi koda yaushe suna asibiti saboda cikin bai bawa yasira lafiya ba. Irin walaƙanci da yasira taga mijinta anayi mishi ne yasa tace bari ta sayar da kayan ɗakinta suje a gina mata ko room and parlour da toilet yafi musu shan walaƙanci, bayan ta gayawa iyayenta shima ya gayawa mahifiyarsu ne aka sayar da kaya yayi gini sannan suka koma ciki abin sai wanda ya gani. Koda suka koma ko katifa bata da ita, haka suka riƙa bacci a ƙasa har cikin Yasira ya tsofa. Lokacin da cikin ya cika wata tara Allah ya azurtasu da samu ƴa mace, sosai sukayi farin ciki da kyautar da Allah yayi musu. Bayan suna Bashar ya tashi tsaye wajan nema, ko kafin Yasira ta dawo wanka ya saya mata kayan ɗaki irin na zamani, sosai tayi farin ciki da haka, haka suka cigaba da zamansu cikin rufin asiri har Yasira ta kai shekara huɗu amma babu wani labarin samun wani ciki dan haka suka cigaba da kula da ita, dan ko makaranta ta kuɗi mahaifinta yasa ta, Shekar Hansa'u sha huɗu Allah yayi wa Malam Bashar rasuwa, mutuwar da ta gigita ala'uma da ƴan uwa musamman ita kanta yasira, dan ba wata jinya yayi ba motace ta kaɗeshi. Bayan akammala kwana uku kowa ya koma gidanshi aka bar yasira da Hansa'u cikin kunci da takaici. Bayan Mumy tafita takaba ne ta fara sanar ta, kuma cikin ikon Allah Allah yasawa sanar albarka, Kabir shike kai Mumy kasuwa ya mayar da ita gida, kuma duk jimawar da zatayi sai ya jirata har ta kammala ya ɗaukota ya mayar da ita gida. Kabir yaro ne matashi dan ko aure bayi ba, amma irin yadda yaga mumy na sana'ar ta kuma tana da gidan kanta dan haka yasawa rainshi ai irin su Mumy sune musu daɗin aure, mace mai sana'a da gida ai daɗin aure ne da ita, dan haka ya fara nunawa Mumy soyayya cikin hikima batare da ta fahinci mi yake nufi ba. Ita koma a lokacin Mumy aure bai gabanta, burin ta Hansa'u tayi karatu mai zurfi, danshi ta fara faɗi tashi wajan neman nakanta. Lokacin ana fitowa Mumy da zanci aure, amma sai tace ba yanzu ba, iyayenta ne da suka ce dole ta fitar da miji tayi aure dan baza su zuba mata ido suna kallonta ba, shi koma Kabir na ganin haka ya ƙara matsawa da nuna mata soyayya zallah babu wani ɓoye-ɓoye, tun Mumy na haɗe mishi fuska har tazo taɗan fara sakin jiki dashi, a lokacin Hansa'u bata wani fahinci abinda ake nufi ba, amma irin yadda yake shigowa gidansu kai tsaye bala'i haushe yake bata, dan wani sa'in ko sallama bai zaiyi ba zai shigo gidan yariƙa kallonta musamman nashanunta da suka fara fita. Ko Mumy bata tsakar gida kai tsaye zai shiga ɗaki ya sameta koda kuwa babu kaya ajikinta haka zai shiga suyi ta buga soyayya suna guje-guje suna ihu, haka zai zauna gidanmu har cikin dare suna ɗaki shida Mumy wata rana ma zata koreni naje wajan kakata, kai Mumy tayi soyayya wadda ko lokacin da zata aure Babana basuyi irinta ba, irin wannan soyayar da sukeyi ne mutane suka samusu ido saboda Kullum Kabir yana gidanmu ko a caɓar da yake zuwa ya daina saboda yaci yasha ya kwanta saman gado sai kace wani mijinta. Irin yadda naga kowa yasama Mumy ido ne yasa naje na gayawa Innarta halin da ake ciki, bayan Innarta ta kirata ita da ƴan uwanta sukayi mata magana tace ita ba abinda ke tsakaninsu sai ya kaita kasuwa ya ɗauko ta, amma tunda mutane sunce haka to tabbas sai ta aureshi, iyayenta da ƴan uwanta ba yadda basuyi karta aureshi ba tace a'a ita tabbas shi take so kuma shi zata aura. Ba dan son suba haka aka ɗaura auren Mumy da Kabir wanda bawata wahalar da yayi ina ba sadaki da ya biya ba, ranar da aka ɗaura musu aure ranar banyi bacci ba saboda ihun da suka kwana sunayi shida mumy, haka gari ya waye gabana ya goyota yaje toilet yayi mata wanka ya fito da ita. Koda zanje makaranta da kyar nasamu ganinta ta bani kuɗi na tafi, to tunda ya ga kuɗin da Mumy ta bani lokacin da zanje makaranta to tundaga lokacin ya fara haɗi rai shi wallahi ko ƴaƴa gareshi ba zai bari suyi karatu mai zurfi ba saboda yanzu lalaci yayi yawa, tun mumy bata ɗauka ba har ta ɗauka yasa duk ta aje wani kuduri nata gyafe na son taga nayi karatu. Wannan kenan. Koda Safiya ta waye Hauwa kamar baza taje ba, haka dai tashirya ba dan ranta yaso ba ta tafi batare da tayiwa kowa magana ba na gidan, dan ko Alhaji Abu da suka haɗu hanu kawai ta ɗaga masa tayi tafiyar ta rai ɓace. Kai tsaye gidan Babanta ta tafi. Kwanci ta tarar dashi shi kaɗai guda sai biyarshi suke saboda warin da ɗakin keyi, hannu tasa ta rufe hancinta haɗi da wowa baya. Dubanshi tayi sama da ƙasa tace, " Ina fatar ka gane kowace ce". Ta kai ƙarshin zancin da sake harararshi. Hawayen da suka zuba a dunshi ya goge yace, " Ɗiya tace Hauwa'u". Ya kai ƙarshin zanci da sanya wani murmushi mai ciyo. Bata ce dashi koma ba, tafice, bata jima ba sai gata tazo dawasu matasan maza, nuna musu wajan da yake kwanci tayi, ba ɓata lokaci suka ɗaukeshi suka kai toilet suka yi mishi wanka aka gyara mishi jikinshi da ɗankin da yake kwance, bayan sun kammala ne ta sallamesu sannan ta ajema Baban kuɗi ko kollonshi bata sakiyi ba tayi tafiyar ta yanata famar kwala mata kira amma tayi mishi banza, dan sarai tajishi......... *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *Marubuciyar* *Ƙawar ƴata ce* *Umarnin saurayi* *Ƙawaye ne sanadi* *Auren biyayya* *A chating muka haɗu* And now *Mijin Babata ne* *NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFI DAGA FARKONSHI HAR ƘARSHE ZUWA GA MASOYIYATA KUMA ƳAR UWATA MUMY KULSUM, (Zakiyya).* *SHAFI NA 14* ____________📝 Kanta ta haɗe da ƙafafunta tana kuka har suka ƙaraso wajan da take, har sunyi gaba sai suka ji sautin kukanta, juyowa sukayi a tsorace dan ba shakka sun tsorata. Yarinya ce suka gani zaune ta haɗe kai da kakafafu sai kuka take. Har zasu wuce saboda tsoro dan sun zaci aljanace, sai ɗayan yace wallahi ba aljana bace sai munyi mata magana, jin maganarsu yasa ta ɗago kanta a tsurace, ganinsu datayi ne yasa gabanta dukan uku-uku, dan haka cikin hikima ta tashi zata gudu, da sauri ɗayan ya riƙon hannunta yana ƙara mata kallo, kallon da yake mata ne yasa ta buga wata ƙara wadda da ace Mumy na cikin hankalin kanta da zata ji. Ɗayan su ne yayi sauri ya ɗauko wani farin ƙyalle ya ɗaura mata a fuska, lokaci ɗaya ta rufe idonta kamar wata matatta. Murmushi ɗayan yayi yace, " kozo na kaita mota dan wallahi yau nayi gamu da katar dan tabbas nasamu irin kalar yarinyar dana ke so". Jinjina mishi hannu sukayi haɗi da faɗar, " Dole muyi fati tunda har yau ka iya furta cewa ga wata mace da kake so". Murmushi yayi musu kana suka fara tafiya har suka kai wajan da suka aje motar su. Buɗewa sukayi yasata sannan ya rufe kana suka shiga suka bar unguwar sai kiɗa suke sha suna tafi haɗi da rangwaɗa kai. Koda gari ya waye Mumy bata wani damu ba, tunda tana tare da masoyinta sai famar buga love suke hankali kwanci, saboda tasan ba inda Hansa'u zata je sai gidan Kakarta wato Hajiya Sa'a. Tare sukayi wanka, bayan suyi ne tashirya shi sannan ya zauna ta riƙa bashi abin kari har sai da ya ƙoshi sannan ya jawo ta jikinshi sosai. Ajiyar zuciya suka sauki lokaci ɗaya sannan ya buɗa baki a hankali yace, " Baby gaskiya na gaji da zama gida ba aikin dana ke fita komai kece keyi, wallahi nima ina so nayi miki abinda zai saki farin ciki Baby , shiyasa nace idan har babu wata damuwa ina so ki bani kuɗi na saki sayin mashin in yaso sai na rika cire miki kuɗinki duk sati har na biya". Ya kai ƙarshin zancin da ƙara matsita jikinshi haɗi da yimata wani zazzafan kiss. Jikinta ne yayi sanyi lokaci ɗaya dan haka itama ciki da ƙwarewa ta mayar mishi da martanin kiss ɗin da yayi mata kana tace, " Ba koma Baby duk abinda kake so shi zan maka, burena ako da yaushe ka kasance cikin farin ciki". Wani ihu yayi haɗi da ƙara rugumeta yana sa mata albarka, kai saboda jin daɗi ɗaukar ta yayi ya goya yafito tsakar gida sai rawar murna yake... Kai tsaye Hauwa gidan Ƙawarta tatafi dan jin yadda zanci Ahamd ya kasanci ko ya bada kai, inko bai bayar ba asan yadda zaa ɓullowa lamarshin. Ta jima zaune cikin falon amma shuru kamar babu kowa har zata tashi ta tafi sai kuma ta ɗauko waya takira ta, kamar baza aɗauka ba kuma sai can aka dauka Hauwa tace, " Halan baki gida gani zaune falon amma kamar ba kowa". Kashi waya tayi bata re da taba Hauwa amsa ba. Mamaki ne ya kama Hauwa tabi wayar da kollon tana kallon ikon Allah. Tana cikin haka sai ga wannan matar ta fito sanyi cikin wasu kananun kaya, dubin Hauwa tayi a ɗan ya tsani tace, " Lafiya naganki da safiya nan?". Murmushi Hauwa tayi irin na ƴan duniya tace, " Yanzu ne da safe? daman zuwa nayi naji aiki yayi kyau ko yaya?". Sai a lokacin matar ta ɗanyi murmushi tace, " Aiki yayi kyau Hauwa dan yanzu haka gashi can sai bacci yake a ɗaki". Ido Hauwa ta zare tace " Kenan komai yana tafi yadda ya dace". " Eh". Itace ansar da taba Hauwa ataƙaice, dan bata son zanci yayi yawa ya kai har lokacin da Habibin nata zai tashi bacci, dan an bata labarin Hauwa ance ko ɗanta zata iya zama dashi idan taga yayi mata, dan ita ɗin akuya ce kowani bunsuri biyarshi take. Kuɗi ta ɗauko taba Hauwa tace, " Gasu ki sha ruwa kuma nagode sai idan lokacin nemanki yayi zaki jini". Murmushi Hauwa tayi haɗi da karɓar kuɗi, sai da tasa jika sannan ta tashi ta dubeta tsaf sannan tace, " Ba komai nasan zaki nemeni nan bada jimawa ba". Tana kai ƙarshin zanci ta tashi tayi ta fiyar ta. Gida ta wuce sai tunanin abinda zata kullawa wannan matar take, lokacin da taji tasamu mafita tayi murmushi irin nasu na ƴan duniya kana tace, " Hauwa ce fa! ba'a gwada mata kan duniya, gada nayi ba tsintar tanayi ba". Dai-dai lokacin tashiga ɗakin ta... *Comment and share* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *SHAFI NA 16* Sai da suka ɗau lokaci a haka sannan ya ɗago da kanta da murmushi a fuskarshi yace, " Baby na kimin afuwa kinga sai yanzu na dawo ko?". Murmushi tayi mai nuna tsantsar so da ƙauna sannan tace, " Tunda ka dawo lafiya ai mun wuce wuri". Kiss ya bata mai zafi sannan suka ƙarasa cikin ɗaki. Bayan ya zauna ta kawo masa abinci tare lemo mai sanyi, zama yayi yaci saida ya ƙoshi sannan ta ɗago da kanta ta dubeshi tace, "!Baby ina mashin ɗin ko baka sayo ba naga kadawo haka?". Sai da ya gyara zama sannan yace , " kuɗin ne basu isa na sayi mashi saboda mashin ya tashi, ko yanzu akwai cikon nera dubu ɗara". Ido ta zare kana tace, " Yaushe abu ya lalace, kai duniyar nan wallahi koma ya lalace, to yanzu ya za'ayi my baby?". Jikinshi ya jawota kana yace, Baby bansan yadda zanyi ba, kinga yanzu ba kowa ki aramaka kuɗi ba bare naje nasamu rance". Ya faɗi haka cikin wata murya maisa kasala tare da shafar duk wani sashe na jikinta. Ahankali ta buɗa baki tace, " karka damu insha Allah gobe zan baka ciko, ni burina duk bai wuce naga kana farin cuki ba". Sosai yaji daɗi har ranshi dan haka ya ɗauketa bai dire ko ina ba sai kan gado. :::::::::::::::::::::::::::: Kai tsaye hotel suka nufa wajan da ake patin abokinsu shida budurwarsa, suna zuwa kowa ne daga cikin abokinshi ya ja budurwa suka keɓe gyafe ɗaya, shi waje ɗaya ya samu ya zauna ya kunna sigari ya na zuƙa. Yana cikin haka sai yaji wayarshi tayi ƙara alamu saƙo ya shigo, tsaki yayi kamar ba zai ɗauko wayar ba kuma sai ya ɗauko wayar ya duba, ido ya zare , dan har ga Allah ya manta da wani zancin meeting ɗin da zasu shiga garin abuja gobe ƙarfe ta kwasa na safe, kuma kamata yayi ace acan ya kwana saboda kafin ashiga meeting akwai abinda zasu gudanarwa nan ma'akatarsu, cikin hanzari ya miƙe tsaye wajan da abokanshi suke da ƴan mata ya ƙarsa yace su zo shi zai tafi gida dan yanzu cikin daren nan zai wuce abuja. Fatan alhairi sukayi mishi sannan ya kama hanya bai tsaya ko ina ba sai gidansu, kai tsaye part ɗinshi ya wuce ya haɗa duk abinda zai buƙata yasa mota kana ya kama hanyar abuja batare da ya tashe iyayenshi. Abdulrazak kenan. AbdulRazak ɗane ga Alhaji Muh'd kuma da Hajiya Hadiza ɗa ɗaya tilo, shikaɗa suka haifa kuma tunda suka haifeshi Hajiya Hadiza ko ɓatan wata bata sakiyi ba, sosai suke son yara, amma tunda Allah bai basu da yawa ba suka yi haƙuri da ransu suka cigaba da bawa yaronsu tarbiya, Abdulrazak yayi karatun islamiya da na zamani har ƙasar waje yafita yayi karatu kuma yasamu cigaba dan yanzu haka yana aiki abuja birnin taraiya, ganin yana samun kuɗi ko ta wani fanni yasa abokai suka riƙa liƙe masa dan ma iyayenshi basu cika bari yana ma'amala da kowa ba, amma duk da haka sai da ya haɗu da wasu abokai suka ɗaurashi akan hanya, amma har yanzu yaƙi saboda tun farko bai sababa, abu ɗaya sukayi galaba akanshi itace tabar da yake sha yanzu, iyayenshi sun so yayi aure amma har yanzu yace bai ga yarinyar da kemasa ba, har iyayenshi sun so su haɗashi da wata ɗiyar abokin Dady shi, amma Kakarshi tace a'a bata so a takurashi a barshi har lokacin da yaga waca tayi mishi, ai aure lokaci ne dashi da lokaci yayi babu wanda ke hana ayi sai anyi, akan haka ne suka saka mishi ido badan ransu ya so ba . Cigaban labari. Koda gari ya waye Hajiya Hadiza ita da Dady suna zaune suna breakfast sai ga wata matashiyar dadcijowa tashigo bakinta ɗauke da sallama, amsawa Hajiya Hadiza tayi kana tace ta ƙaraso, bayan ta ƙaraso ne ta gaishe da Alhaji sannan ta gaya musu cewa ga Baba mai gadi nan yazo nemanshi, bata izini yayi da abarshi ya ƙaraso cikin gidan, bayan ya shigo ne haɗi da gaishe da Alhaji da Hajiya sannan yayi gyaran murya yace, " Alhaji daman akan aikin da kasani ne nazo na shaida maka cewa jiya kusan ƙarfe sha biyun dare tabbas yashigo da wata yarinya shida abokanshi, ina ma tunanin kamar koda suka ɗauko yarinya bata cikin hankalinta saboda ko tafiya bata iyaye shi da kansa ya ɗauketa zuwa sashinshi". Ajiyar zuciya Dady yayi lokaci ɗaya ya dafe zuciyarshi saboda wani zafi da take fitarwa. Kallon Mumy yayi da kyau, yace, " Kinga yaronnan ko? abinda yasa yaƙi aure kenan saboda yasan yana da ƴan mata waja, wallahi yanzu bazan zuba ido ina kallon yaron nan ba, tabbas ƙarshin watannan zan ɗaura mishi aure da kowace yarinya nasamu, ko yana so wallahi ko baya so". Ya faɗi haka ciki da zafin rai. Dubin Baba mai gida yayu yace, " Yanzu ita yarinyar tana ina? ko har yanzu tana nan gidan?". " Eh Alhaji tana cikin gidan yasa ɗakinshi ya rufe". " Tashi mutafi Baba mai gida". Ya faɗi haka tare da tashi tsaye, itama Mumy mayafi ta ɗauko ta biyushi dan taga shin da gaske ne, dan itakam tasan ɗanta na tsare sallah cikin lokaci tabbas abu ne mai wuya ace yana biyar mata. Mota suka shiga direba yaja suka kama hanyar gidan..... Sai da Hauwa tagama miƙa sannan ta tashi tashiga toilet tayi alwala tayi sallah sannan ta fito zuwa ɗakin Babarta. Koda tashiga yaran sun farka daga bacci, yara ne kyawawa, babban yanzu shekarshi goma, mai binshi nada shekara shida, ƙaramin shine da shekara huɗu. Kallonsu tayi tsaf, sannan ta ƙarasa wajansu ta zauna, gaisheta sukayi shi ƙaramin shine ya faɗa jikinta ya na kuka. Sosai taji son yaran na fizagarta, tana cikin haka wayar ta ta fara rura, kamar bazata ɗauka ba sai kuma ta ɗauka haɗi da karawa a kunninta tun batayi magana ba aka ce, " Hauwa kizo yanzu ga Ahmd nan bashi tare da kowa, ko minti ɗaya karki ƙara kizo". Cikin hanzari tace, " Yanzu kowa". Yaronta dake jikinta ta ɗauke ta aje ƙasa cikin sauri ta zaro kuɗi ta basu tace susha minti ko sallama bata tsaya sukayi da kyau ba ta fita jiki na rawa........ *Commen and share* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *_INA MIƘA GAISUWA GAREKU ƳAN UWA KUMA MASOYAYA KUMA MASOYAYAN WANNAN LITTAFE NA MIJIN BABATA NE, COMMENT ƊINKU NA ƘARA SANI FARIN CIKI FIYE DA TUNANINKU, INA GODIYA SOSAI IRIN YADDA KUKA ƘARƁI WANNAN LITTAFI, ALLAH YA BANI IKON KAMMALASHI LAFIYA_🤗* *SHAFI NA 15* Bata jima dashiga ɗaki ba sai ga Inna mero tashiga ɗaikin bakinta ɗauke da sallama, amsawa Hauwa tayi haɗi da tashi daga kwanciyar da take. Kallonta lnna tayi da kyau kana tace, " Ɗiyar nan dan kar nace kije ki dubu mahaifinki ne kika sa ƙafa kika fita yawonki, to shikenan tunda bazaki ji magana taba kije kiyi duk abinda kika ga dama, amma kisani ko bayan raina ne sai kin gane cewa maganar dana ke gaya miki gaskiya ce".... Wai lnna waya gaya miki banze ba? ko kinje dubiyarshi ne yake gaya miki banje ba? ina fita gidannan ban tsaya ko ina ba sai gidanshi, na dubushi ban dai jima ba na fito". Ta kai ƙarshin zanci tare da murguɗa baki. Ajiyar zuciya lnna ta sauke kana tace, " Dama na zaci baki je bane amma tunda kinje ai shekenan, idan kin koma samu lokaci sai ki riƙa zuwa kina ganin halin da yake tunda duk duniyar nan bashi da wata ƴa in ba ke ba".....a'a karki ce ni kaɗai ce, ina ɗiya matan da yake tare dasu wallahi an tabbatamin yana da yara kusun uku to su miyasa bazasu zo suga halin da yake ciki ba sai ni!". " To ke duniya tasan kece ƴarsa, kuma idan kingama gayamin magana ki tashi ga yaranki can mahaifinsu ya kawosu tun ɗazo, har sun ci abinci sunyi bacci". " Lafiya dai ya kawo su ko lnna?". " Lafiya ƙalau, ya kawo sune suga mahaifiyar su, kuma ko ba komai ni yau nayi farin cikin ganin su". " Tau bari nayi sallah gani fitowa sai mu gaisa". Duban Hauwa lnna tayi da kyau kana tace, " Yanzu Hauwa har yanzu baki daina lattin sallah ba, ashe duk iskanci da kike yana da nasaba da rashin ƙinyi sallah cikin lokaci, wallahi ɗiyar nan kiji tsoron Allah , kisani duniya ba matabbata bace". Inna na kawai ƙarshi ta bar ɗakin saboda kar ciyon zuciyar ta ya tashi. Murguɗa baki Hauwa tayi haɗi da komawa ta kwanta. =========== Kuɗi maso tsoka Mumy ta bawa mijinta tace yaje yasaye mashin saura kuma ya shamai yayi musu cefeni da saura. Sosai yaji daɗin abinda tayi mishi, dan haka yinin ranar ba abinda yake mata sai kasheta da soyayya mai shiga rai, a halin yanzu Mumy tana jin tabbas idan babu Kabir bazata iya rayuwa ba, dan yanzu ta zaɓi zama dashi akan kowa, a koda yaushe burinta ta ganshi tare da ita suna kwasar soyayya, danshi bata jin shayin mallkamasa duk abinda ta mallaka ba muddin baifi ƙarfinta ba. Sai da gari ya waye sannan yayi wanka yace yaje ya sayo mashin ɗin, har ƙofar gida ta rakashi sannan ta dawo gida zuciyar ta fas dan farin ciki saboda sahibin ranta na cikin farin ciki. Da fitarshi bai tsaya ko ina ba sai gidan Yayarshi, bayan sun gaisa ne yace mata daman kuɗi ne ya kawo mata dan a haɗa mishi lefe, washa haƙura tayi lokacin da ya ɗauko kuɗin ya bata, kana ya shaida mata cewa wani sati yake son akai mishi wannan lefen, tace karya damu tun yau zata fita wajan sayayya, godiya yayi mata yace shi zai tafi dan yau yake so akai mishi ƙarshin ginin da yakeyi saboda wata mai kamawa ne yake so yayi aure. Sosai Yayarshi ta nuna masa jin daɗi akan haka har da faɗin ko kai fah, yanzu zakayi auren shiga tsara da nunawa dangi, dan wallahi sai munyi biki sosai, sai mun nunawa duniya yanzu kayi aure, za mu wankeka tas kamar sabon jariri. Dariyar jin daɗi yayi sannan ya tashi ya tafi kasuwa ya sayo kayan abinci ya raba buyi ya kaiwa iyayenshi rabi sannan yabawa wani almajiri ya kaiwa Mumy rabi sannan ya wuce gidanshi da ake mishi gini, shine bai dawo ba sai ƙarfe goman dare, lokacin duk inda hankalin Mumy yake ya tashi saboda rashin ganin sahibin ranta. Yana shigowa gida ko rufe ƙofa bata bari yayi ba ta fito ciki da zumuɗi sai ƙamshin turari take tayi ado cikin ƙananun kaya masu bayyana da jikin mutum. Rugumeshi tayi haɗi da sauke wata ajiyar zuciya. ********* Tuƙi yake a hankali, su kuwa abokanshi sai shan sauti sukeyi suna rangwaɗa kai. Hanyar da ya ɗauka ne yasa ɗaya daga cikin aboksnshi yayi saurin yimishi magana yace, " Baba yana ga ka ɗauke hanya , ba hotel zamuje mu huta da wannan yarinya ba?".....tun bai bari ya kai karshin abinda zai faɗa ba ya taka birki ciki da tashin hankali yace, " Kai wani irin bunsuru kake? angaya maka yarinyar nan kalar hotel ce? to bari kuji na rantse duk kwaɗayinku akanta ku haɗiyeshi dan wallahi duk wanda yayi gigin taɓa koda ɗan yatsarta ne wallahi sai na rabashi da rayuwarshi kun san halina idan zan iya ko bazan iya ba, duk matan da kuke nema akwai wace nace muku ina so? to dan haka kukiyaye ni wallahi". Ya ƙai ƙarshin maganar tare da kunnan motar ya fara gudu kamar zai tashi sama. Tunda ya fara magana gabaki ɗayansu sukayi shuru suka kasa magana saboda sanin halinshi. Dai-dai get ɗin wani fantamemin gida ya tsaya, horn yayi, ba ɓata lokaci mai gida yazo ya buɗe masa jiki na karkarwa. Wajan da ake aji motoci yazo yayi parking, fitowa yayi batare da yayi wa ko wanin su magana ba, ya ɗauke ta yayi da ita hanyar da zata sadashi bedroom ɗinshi, kwantar da ita yayi kan gado sannan ya fito ya samesu parlour suna jiranshi, bai ce dasu komai ba ya fito suma suka bi bayanshi, mota suka koma shiga suka fita..... *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *SHAFI NA 17* Suna isa gidan bayan diraba yayi parking suka fito, kai tsaye part ɗinshi Dady ya nufa ya buɗe ɗakin ya shiga. Tunda suka kawo ta gidan ba itace ta farka ba sai da garin Allah ya waye, sosai tashiga tashin hankali ganita cikin wannan ɗaki kuma ba kowa a cikinshi, hawaye ne masu zafi suka fara zuba a idonta, lokaci ɗaya ta fara tunanin abinda Mumy tayi mata wato Mumy tafison mijinta akanta, to wallah tunda har ita da kanta ta koreta wallahi tayi ma kanta alƙawari bazata koma gidan ba sai dai tabi uwa duniya, taje gata ga mijinta tunda ta nuna tafison shi akan kuwa, hawayen da ke zuba a idonta ta goge, ɗakin ta fara bi da kallo har ta gano inda ban ɗaki yake, cikin sanyi jiki ta tashi tashiga, alwala ta ɗauro kana tazo ta gabatar da sallah, azkar ta farayi tanayi tana tuna abinda Mumy tayi mata, lokaci ɗaya ta kife kanta a ƙafafun ta tafara rera wani kuka mai ban tausayi, a dai-dai wannan lokaci Alhaji da Hajiya da Baba mai gida suka shigo ɗaki, mutuwar tsaye sukayi lokacin da idonsu ya gane musu abinda basuyi tunani ba ko a mafarki . Tana jin mutsin kamar anshigo ne yasa ta ƙara sautin kukan da take, da sauri Mumy taje ta ɗago kanta dan ta ƙara tabbatarma idonta gaskiya. Idon suka haɗa da Hansa'u da Mumy, ita ko Hansa'u tana ganin mace kuma uwa da sauri ta faɗa jikin Mumy tana faɗar, " zasu kasheni dan Allah ki taimakeni". Ƙara sakata jiki Mumy tayi haɗi da bugun bayanta alamar tayi shuru kenan, ajiyar zuciya Hansa'u ta farayi a hankali har tayi shuru, sai da tayi shuru ne Mumy ta sake ɗago kanta tayi mata kallon tsaf, ƙaramar yarinya ce kyaukyawa son kowa ƙin wanda yarasa to ina suka samu ta. Mumy na cikin wannan tunanin Dady ya ƙaraso wajan da suke yace, " Yarinya wace unguwa kike? kuma ina suka ganki ya ɗauko ki? miya haɗinki da su?". Duk yayi mata wannan tambayar lokaci ɗaya. Ajiyar zuciya ta sauke batayi magana ba, sai da Mumy ta sake tambayar ta kana ta buɗa baki a hankali tace, " Ni ba ƴar garin nan bace, iyayena sun rasu, wadda ke riƙona ce ta ƙoroni saboda mijin da ta aura baya sona, kuma ƙoƙarin yake yayi min fyaɗe, to dan nagaya mata shine yasa ta ƙoreni cikin dare, to ina cikin tafiya ne wasu mutane suka sace ni, wani abu suka shaƙamin a hanci, tundaga wannan lokaci ban sake sanin inda kaina yaki ba sai yanzu da safe". Ajiyar zuciya Mumy ta sauke ita da Dady lokaci ɗaya. Dady ya buɗa baki yace, " Kuma baki san kowa naki ba?". Kai ta ɗaga masa alamar eh, hawaye ne suka riƙa zuba a idonta saboda ƙaryar da tayi musu. Dady ne ya kalle Mumy yace ko zata iya raƙata har agane inda dangin ta suke?. Mumy daman ita tunda taga yarinyar tashiga ranta, ai Dady ko baki bai rufe ba Mumy tace, " Ai ɗa na kowa ne, Allah ya tayamu riƙo". Da Ameen suka amsa, sannan Mumy tariƙa hannun Hasa'u suka fito dan su koma gida. ****** Koda gari ya waye mijin Mumy yacewa Mumy ta bashi kuɗin saboda baya son ya makara, ko beark batayi ba jiki na karkarwa ta tashi tace yayi mata izini zata je gidan ƙawarta ta dawo, izini yayi mata tare dayi mata kashedi karta jima, tace yanzu bazata jima ba zata dawo. Mayafi ta ɗauka bata tsaya ko ina ba sai gidan wata ƙawarta wato Hajiya Suwaiba mai adashe. Sosai Hajiya Suwaiba tayi mamakin ganin Mumy dan ita kan rabonta da Mumy tunda ta aure tsinanin yaro nan, kallon Mumy tayi sama da ƙasa tace, " Amarya kece yau agidan? ina ango yake yabarki kika fito yanzu da sassafin nan, ko har kungama cin amarci ne?". Mumy tace, " Ke ni banso haka daman ko yana nan ai zan fito". Wani kallo Hajiya Suwaiba tayi mata kana tace, " Kedai Allah ya kyauta, ina ƴata Hansa'u?". Gaban Mumy ne ya faɗi dan wallahi ita har ta manta da wata Hansa'u, kawar da tunanin Mumy tayi tace, " Keni ba isakanci nazo kimin ba, daman kuɗi ne nazo ki aramin har zuwa ƙarshin wata, saboda mashin zan saya na basuwa haya, kuma jiya koda aka je ya ƙara kuɗi, shine nace bari nazo wajanki nasan zan samu". Da yake da Hajiya Suwaiba da Mumy akwai amana, ba musu Hajiya Suwaiba ta tambaye Mumy nawa take so, gaya mata tayi ta ɗauko mata, haɗi dayi mata fatan alhairi. Mumy ana bata kuɗi jiki na karkarwa tayi ma Hajiya Suwaiba sallama ta kama hanyar komawa gida. Koda tashiga gida yana waya da budurwarsa yana gaya mata yau yake son su haɗu da ƙawayenta shi ya salamesu yasan ya gama da komai amaryarshi kawai yake jira, jin Mumy tayi sallama ne yasa yayi mata sallama akan sai yazo . Amsawa Mumy sallama yayi yana faɗin, " Oyoyo Baby kin dawo, sannu da hanya kinji ƴar aljannah, dan indai nine to na janye miki ƙafa kishiga aljannan mosoyiya". Sosai Mumy taji Daɗi, dan haka cikin shagwaɓa ta faɗa jikinshi tana faɗin, " Baby andace ka gansu nan". Bakinshi ya haɗe da nata ya fara tsotsa, har yayi nasarar rabata da kayan jikinta, wasa yashigayi da ita son ranshi yana nuna mata zallah soyayya, amma tabbas idan yana tare da Mumy tunanin Hansa'u ce yake tare da ita shiyasa yake zaucewa wani lokaci. Sai da yashayar da ita ruwan soyayayya, sannan daga baya yayi wanka yayi beark kana ya karɓi kuɗi yafita. Kai tsaye gidan iyayenshi ya nufa, koda yaje yasamu Yayarshi da ƴan uwanshi ana taganin kayan lefe akwati biyar akayi mata, sosai yaji daɗi shida ƴan uwanshi, shaida musu yayi ko gini yau za'a kammala koma na gidanshi amarya kawai suke jira, daɗi suka ji kamar su zuba ruwa a ƙasa susha. Kuɗi ya bawa Auntyn shi yace a sayo ma Babarshi kayan da zata sa ita da Babanshi ranar aurenshi, aikuwa sun jidaɗi ba abinda suke samasa inba albarka ba, daga bisani yayi musu sallama ya fita. Yau duk wani abu wanda ya rage sai da ya kammalashi na aurenshi har kayan da zai sakawa sai da ya saye ya kai ɗinki, sauran kuɗi ya kai ajiya saboda idan Amarya tazo yasamu abinda zasu kashe. Bayan ya kammala sannan yaje wajan abokinshi yace dan Allah sutafi wajan mai gidanshi mashin yake so abashi yana acaɓa. Haka kuwa akayi suka je mai gidan abokinshi yace yaje gobe za'a bashi mashin amma fah shekara ɗaya ne zai gama, sosai yaji daɗi yayi masa godiya sannan ya koma gida wajan Mumy ya shaida mata gobe za'a bashi mashi. =================== Babu ɓata lokaci Hauwa ta isa wajan da aka shaida mata Ahmad na can, koda taji ta sameshi, yana ganinta yayi murmushi yace, " Rai kanga rai, tun ranar bansake ganinki ba?". Murmushi Hauwa tayi tace, " Koni bansake ganinka ba , ko yanzu hanya ce ta haɗa mu, saboda har zan wuce na ganka zaune shine nace bari na zo mu gaisa". Murmushin jin daɗi yayi yace, " Gaskiya kin kyauta kuma nagode". " Bawani ka gode zo karakani wallahi daman ina ta tunanin yadda zanyi tafiya ni kaɗan, hala ina Hajiyar ka ta barka kai kaɗai?". Hauwa tafaɗi haka haɗi da ruƙo hannusa suka fara tafiya. " Wallahi yau biki garesu, ai jina nake duk ba daɗi". " Ayya ai tunda kasaba kullum kana jikinta dole kaji ba daɗi". Ta faɗi haka dai-dai lokacin da suka tsayar da mai napep. Shiga sukayi basu tsaya ko ina ba sai unguwar da ta kama hayar ɗaki, kai tsaye ɗakin ta buɗe suka shiga sai wani rangwaɗa take mishi, shiko sai kallonta yake yana murmushi birgewa. Lemo ta kawo masa mai sanyi ta aje gabansa, zama tayi kusa dashi kamar ta mayar dashi ciki sosai Hauwa ta birgeshi dan yanzu shima yasan sirrin gari, gwara ya tsaya ya kwashi gara, suna ciki haka Hauwa sai daɗi takeji tarkonta yayi, wayarshi ta fara rura, kin ɗauka yayi saboda ya shagala sai wasa suke shida Hauwa. Sai da aka saki kira sannan yayi ƙarfin halin ɗauka, koshi dayaga sunan Mamarshi ya bayyana. Tun baiyi magana ba Mamarshi tace, " Duk inda kake kazo wallahi ance ga mahaifinka can rai hannun Allah, dan Allah Ahmad kaje ko dan albarkar haihuwar dana maka". Ta kai ƙarshin zanci da fashewa da kuka. Bai ce da ita komai ba ya tsinki wayar kana ya dube Hauwa yace, " Bari naje na dawo?". " Ina zaka tafi?". Tafaɗi haka tare da zare ido. "Wallahi mahaifina ne ba lafiya shine zanje". " Ayya to in ba damuwa ko zamu iya zuwa tare". Yace muje bawata damuwa........ *COMMEN AND SHARE* *SUMMY M NA'IGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *MARUBUCIYA* *UMMU JA'AFAR✍️* *SHAFI NA 19* Har Hauwa zata ɓuda baki ta yi magana sai Inna tace " karki kuskura ki gayawa mijina magana ai ko ba komai ubanki ne". Abinda ke damunta ne yasa ta kyalesu ta fara ɗaukar kaya tana kaiwa ɗakin da yace, sai da ta kammala sannan lnna tashi ɗakin haɗi da zama gyafin katifa, kallonta Hauwa tayi idonta taf da hawaye tace, " Kaicona lnna! lnna bakimin zaɓin uba ba wanda zan nunawa duniya nace shine ubana, kisana yau ina cikin ƙunci da ta kaicin kasancewa ta ƴa ga Babana, ashe lnna Baba na da ɗa Ahamd shine baki taɓa gaya min ba?". Kallonta lnna tayi ciki da mamakin ta tace, " Wani Ahamd kuma? ni dai nasan tunda mahaifinki ya sakeni bansanshi da wani ɗa ko ƴa ba wadda akace yau ya aure ya haifa, sai dai idan na matan da yake tare da sune, to wani abu ne ya faru?". " Barshi kawai lnna bazaki gane ba, danshi ake so mutum yasan wanda zai aura". Ta faɗi haka lokacin da take tashi ta bar ɗakin. Tana fita dai-dai lokacin da ake shigo da kayan amaryar Alhaji Abu mata sai kuɗa suke, tsaki Hauwa tayi kana ta dube matanshi da ƴaƴanshi dake tsakar gida kowa na sabgar gabanta tace, " An daiyi asara, ni banyi dacin uba ba wasu basuyi dacin uba da miji ba". Tana faɗin haka tasa ƙafa ta bar gidan saboda taje ta samu mafita. Sosai hankalinshi ya tashi ganin Hauwa ta tafi kodan halin da taga mahaifin shine, wata ƙila haka ne, amma har ga Allah Hauwa tashiga ranshi dan shi yanzu burinshi bai wuce yaganshi tari da ita sona shan soyayya ba, amma gaskiya Mamarshi bata kyauta ba, da yanzu yana can yana hutawa da Hauwarshi mai kayan ni'ima, yajima tsaye yana tunanin yadda zaiga Hauwa sannan ya samu wasu almajirai manya ya gaya musu aikin da za suyi musu sannan ya dawo wajan mahaifinshi, gyaran jiki da ɗaki akayi haɗi da sanya turare aka sauya mishi ɗaki sannan ya biya su suka tafi. Bayan ya bashi fura yasha ne yasamu ya buɗe baki da ƙar yace, " Amadu ina Hauwa'u, ba yanzu nagan ku tare ba, amma gaskiya naji daɗi da kuka san juna". Kallon Baban Ahamd yayi tsaf sannan yace, " Baba daman kasanta ne?". Murmushi yayi irin na ƴan duniya yace, " Kamar ya nasanta Ahamad, na haifita sannan kace na san ta"......." mikace Baba!". " Nace nasan wannan aikin iyayenku ne suka haɗa ku, ko dai kun je gidan lya gaishta ta haɗaku, dan haka kasani baka da ƴar uwa kamar Hauwa, duk nine na haifeku , amma kuyi haƙuri da yadda rayuwa tazo". Jikin Ahamd ne ya ɗau karkarwa kana yace, " Kana nufin Hauwa Yaya tace?". " Eh wallahi hala kai ka ɗauka kaine yaya, saboda ka ganta da ƙaramin jiki ko, kai ko ka biyoni da Babban jiki". " Nashiga uku, amma Baba kacutar damu dan wallah a halin yanzu Hauwa budurwa tace!!. Da ƙafi uban ya tashi zaune abinda yajima baiyi ba, kullum yana kwance saboda ya kasa koda tankwashi ƙafar bare asa ran zai iya mutsi yau shine ya tashi zaune saboda razana. A hankali yake taka ƙafarshi har ya isa parlour da yake tunanin zai sami mahaifiyar tashi, zaune take tama kallon labarai tayi kyau abinta da ka ganinta ba abinda ke damunta. Da sallama yashigo, karɓa masa tayi batare da ta ɗago ta kalleshi ba, wanja ƙafarta yazo ya zauna sannan ya gaisheta haɗi da jingina kansa a ƙafarta. Yajima ahaka amma bai ji tayi masa abinda take masa ba, wato tasanya hannuta akansa tana ya mutsar masa suman kanshi, haka take masa tun yana yaro shiyasa yake son tayi mishi haka. Dubanta ya yi har ya buɗa baki yayi magana sai yaji muryar Dady na faɗin, Ɗan Hajiya saukar yaushe?". " Duk da yanzu ka girma shiyasa naga ko tafiya zakayi babu dole kasanar damu". Murmushi yayi haɗi da basu haƙuri yace tafiyarce ta zo a bazata, sai Dady yace to muma yau zamuyi maka baza ta, dan tabbas ƙarshin watannan zamu ɗaura maka aure da wadda duk wadda muka ga dama, amma idan kaga mu bamu isa da kai ba kaje kagayawa Hajiyar da ke goya maka baya. Har ya buɗe baki yayi magana sai Dady yace bana son jin komai daga gareka nariga na gama magana sai ka farashirin karɓar amarya kai da abokanka da ƴan matan ka. Dady na gama faɗar haka suka barmishi parlour kanshi sai juya masa yake. Yau saura kwana biyar a ɗaura aure Kabir da amaryarshi Nana, kuma a yau ne Kabir yake so ya gayawa Mumy zaiyi aure, danshi koda gari ya waye ba inda yaje, duk abinda take son shi yake yimata, sai kwasar soyayyya suke ta mutunci, ita ko Mumy sai kafa-kafa take kar tayi abinda zai ɓata mishi rai, ranar gida ya wuni har dare, bayan sunci abinci sunyi wanka, dan yau ko wanka tare sukayi , har man shafawa shi ya shafa mata haɗi da sanya mata kayan bacci waɗanda ranshi ke so, kallonta yayi ciki da nuna mata tsantsar so yace, " Baby wallahi sonki ko da yaushe ƙara ruruwa yake a zuciya na, dan Allah ki taimaka min kici gaba da zama dani kada ki barni, duk da a halin yanzu ni mai laifine a gareki". Bata ce dashi koma ba ta haɗa bakinshi da nata waje ɗaya suna kissing ɗin juna, sai da sukayi son ransu sannan tace, " Baby duk yadda kake sona ni nasan nafika sau dubu wallahi soyayayarka zata illatani dan Allah kar ka barni, burina a koda yaushe naganin tare da kai". " Muna tare masoyiya ta, ba wanda ya isa ya rabamu ko anƙi ko ansu dole abarmu, amma ina so ki fahince ni, wallahi nima badan son raina haka zata faru ba, kiyi haƙuri kinji, saboda Mumy ce ta haɗa ni da ɗiyar abokiyar ta, wai ita yarinyar ce ta ganni wai ba wanda take so sai ni, duk wanda yafito tace sai ni, shine su Baba suka ce tunda yarinya tace ni take so nayi haƙuri ayi aure, tun kafin na buɗa baki sai Mamarta tace komai ta ɗauke min har sadaki itace zatayi komai, burinta kawai na aure yarinyar, shine Baba yace to tunda haka ne ranar alhamis za'a ɗaura aure".......wata ƙarace Mumy ta sanya wadda gidan gabaki ɗaya sai da ya amsa..... *SUMMY M NA'IGGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *Tsarawa da rubutawa* *💞UMMU JA'AFAR💞* *SHAFI NA 18* Tashi sukayi kai suka fita, ɗaki ta rufe kana suka kama hanya zuwa dubin Baban Ahamad, mai napep suka tsayar Ahamad ya gaya mishi sunan unguwar da zai kai su, tana jin sunan unguwar tace itama idan sun gama dubiyar Babanshi itama su zo aduba Babanta, yace da ita ai ba damuwa Allah ya basu lafiya. Dai-dai ƙofar gidan mahaifinta yace mai napep ya tsaya, kallonshi tayi sosai amma ta kasa buɗa baki tayi magana. Bayan sun sallami mai napep suka kama hanyar shiga gidan, gabanta ne yayi mummunar faɗuwa lokaci ɗaya wani jiri ya fara ɗi barta. Faɗuwa ta tafi tayi Ahmad da sauri ya rungumota haɗi dayi mata sannu, kallonshi ta farayi amma ta kasa magana har suka shiga ɗakin da yake kwance sai wari yake saboda yayi kashi kuma anrasa mai kula dashi. A wannan lokaci Ahmad ne ya rufe hancinsa, ita ko saboda shiga ruɗani ko warin ɗakin bata jiba, a hankali ta buɗa baki tace, " Ahmad shine ma haifinka?". Bai ce da ita komai ba ya riƙo hannuta yafito waje kana yace, " Kiyi haƙuri Baby nazo dake wannan wajan ko?".. ...tsawa ta daka masa tace, " Tambayarka nayi kabani amsa?". " Eh shine Hauwa, nasan bai dace yazama ubana ba ko, kiyi haƙuri nima bana jinshi a matsayen uba". Hannu Hauwa ta ɗaura saman kai kana tace, " Shikenan tawa ta ƙare!. Ta faɗi haka hawaye na zuba a idonta. Da sauri ta bar wajan cikin tafiyar gudu-gudu sauri-sauri. Ahamd na ganin haka shima ya fara sauri yana kiran sunanta amma ko wagowa batayi ba bare yasa ran zata karɓa. Yana ciki sauri dumin ya kamota sai ga mai napep ta tsayar shiga tayi haɗi da faɗa masa inda zai kaita tace yayi sauri. Dai-dai ƙofar gidansu aka sauke ta, kuɗi ta bashi batare da ta karɓi canji ba tashiga gida hankali tashe. Tun a soron gida ta fara jin hayaniya natashi haɗi da jin sautin kukan Babarta, cikin azama ta faɗa gidan kamar walkiya, abinda idonta yaganine yasa tayi tsayuwar daba tashirya ba. Kayan ɗakin Babarta ne aki fitar wa waje ga Alhaji Abu na tsaye yana faɗin wallahi in har bazaki zauna wancan ɗaki ba wallahi sai dai ki bar gidannan da tabbas ba wanda ya isa ya hanani aure......tun bai kai ƙarshin zanci ba Hauwa tayi dirar mikiya kansa tace, " Aure ? da wace abu zakayi aure? wace kaddararrace zata aureka?". " Uwaeki ce kaddarra ita da ta aure tsohon ɗan tashi irin ubanki". Ido da hanci Hauwa ta saki tana kallon Alhaji Abu, a hankali ta furta mike shirin faruwa dani ne!. Bayan su Mumy sun sauka gida ɗaki ɗaya aka warewa Hansa'u akace shine ɗakin ta, kuma idan bai mata ba za'a sauya mata ɗaki, godiya tayi harda kukanta saboda wannan kularce bata samu ba a wajan Babarta. Kwanan shi biyar garin abuja sannan ya dawo gida, kai tsaye part ɗinshi yashiga, wanka yayi sannan ya nemi waje ya kwanta dan ko iyayenshi basu san ya dawo ba bare abokanshi, sam ya manta da wata yarinya gaba kiɗaya ya manta da ita bare yace yaje gidan hutawarshi. Baccinshi yayi mai isarshi sannan ya tashi yayi wanka kana yayi sallah sannan ya fito dan ya gsishe da Mumyn shi. Abdulrazak kenan yaro kyakyawa ga kuɗi ga aji. Koda gari ya waye ya je karɓar mashin akace ba'a kawo ba sai sati mai zuwa, dan haka yazo ya shaidawa Mumy halin da ake ciki da ta tambayeshi ba kasuwa yaje saya ba, sai yace akwai wanda yayarda dashi kuma shi mutmin yasan mashin mai kyau shiyasa ya bashi yaje legos ya sayo masa. Sai Mumy tace ai tunda ga kuɗi isasu da kasaye abunka anan yafi tsayawa jiran aje logos, yanzu da hanya ba kyau.....har ta buɗa baki tayi magana ya daka mata tsawa yace, " Badan kin bani kuɗi bane zaki tsareni da faɗa, idan kuɗin ki kike so sai a mayar miki ai ba dole, kuma ba roƙonki nayi ba ke kikayi ra'ayi ki bani, sannan zaki zo ki tsareni da maganar banza". Jiki a sanyaye Mumy tazo ta faɗa jikinshi tana faɗin, " Dan Allah Baby kayi haƙuri wallahi ni ba haka nake nufi ba dan Allah Baby". Ta faɗi haka kamar tayi kuka. Tsaki ya jamata haɗi da tunkuɗeta daga jikinshi ya tashi ya shirya yafice gida. To tundaga lokacin ya sauya ma Mumy, idan ya fita gida baya dawowa sai ƙarfe ɗaya na dare idan kuma gari ya waye tun ƙarfe bakwai na safe yafice kuma sai ƙarfe ɗayan dare, Mumy tayi kuka har ta zuba masa ido, shiko duk ba komai ke riƙeshi ba sai hidimar bikinshi...... Commen and share. *SUMMY M NAIGE✍️* *🤦‍♀️🤦‍♀️ MIJIN BABATA NE🤦‍♀️🤦‍♀️* *ZAFAFA WRITTERS FORUM....📚✍🏻* *Z.W.F.🏝️* *MARUBUCIYA* *UMMU JA'AFAR✍️* *SHAFI NA 20* Haɗe yayi a jikinshi haɗi da buga bayanta, sosai ya kijin yadda take sauke zuciyar, haƙuri ya fara bata kana yace, " Kinsan Allah duk son da nake miki da kinyi min haukar nan da mata keyi wallahi zaki sha mamaki dan wallah zan baki horo wanda bakiyi tunani ba, shawara nake baki gara ki natso ayi komai cikin kwanciyar hankali". Yana faɗar haka ya sauke ta daga jikinshi cikin nuna ɓacin rai Tana ganin haka ta tashi jikina na karkarwa tace, " Baby karka damu wallahi na ɗau alƙawri bazanyi tashin hankali ba, amma kasan dai dole nayi kishi akanka ko?". " Naji". Haka yace da ita a taƙaice. Fuska haɗe ya tashi ya shirya ya bar gidan ko beark bai tsaya yayi ba, ba yadda batayi ba yace a'a akwai inda zai je. Badan taso ba haka yashirya ya bar gida. Tunani ta fara tayaya za ta karɓo mijinta dan itakam tabbas bata son ya barta, sosai take sonshi , dan haka dole tayi haƙuri ta nuna kamar ba komai ba ne. Tundaga ranar bai sake zama gidaba kullum yana can shida abokanshi da ƴan uwanshi ana shiri-shirin aure, ana gobe ɗauren aure shine bai shigo gida ba sai ƙarfe biyu saura na dare. Har wannnan lokacin zaune take sai tunani take haɗi da tunanin Hansa'u shikenan tunda ta koma gidan kakarta ta barta ko, to ko ita bazata nemeta ba, taje can wajan dangin ubanta ta zauna, tana cikin haka yashigo tashi tayi ta tarɓoshi, abinci ta kawo masa amma yace ya ƙoshi, wanka yayi ya kwanta batare da ya kalleta ba, taso susha soyayya ta bankwana, dan tasan ita dashi sai bayan kwana biyu amma yace shi yagaji ko ruwan jiki bashi da yanzu dan haka ta saurara masa . Tashi yayi daga kwanciyar ya kai dubanshi gareta yace, " Saboda kina baƙin ciki zanyi aure shine baki je komai na biki ba bare kije kiyiwa iyayena Allah ya sanya alhairi ko?". "A'a daman nace bari sai gobe sai naje da safe inyaso sai dare zan dawo". Tsaki yaje ya koma ya kwanta ya barta zaune tana ta gumi, ahaka bacci yayi auwon gaba da ita. *********** Hanyar da suka bi ya bi da kallo yana tunanin maganar da iyayenshi suka faɗar masa, to miyayi zafi haka da zasu yanke masa wannan huƙunci, ko wani abu aka zo akace yayi?. Ahankali take taka ƙafarta cikin shigar da tayi riga da sikt na atamfa, sosai tayi kyau, kwanan biyu da tayi gidan har haskinta ya fito ta kuma wata ƴar lokota sosai tayi kyau ba kaɗan ba, mutsin da yaji ne yasa shi ɗaga ido a tunaninshi Mumy ce ta dawo, idonshi ne ya faɗa kan fuskar ta, lokaci ɗaya ya mike tsaye sai yanzu ya fara tunan yarinyar da yarufe gidanshi, bata kula dashi ba har ta ɗau abinda zata ɗauka ta koma ɗaki, ido ya kifa mata har ya daina ganinta sannan ya fita cikin tashin hankali. Kai tsaye mota yashiga ya fige ta bai tsaya ko ina ba sai gidanshi, Baba mai gida tunda ya buɗe masa get yake ta gaisheshi amma ko kallonshi baiyi ba bare yasa ran zai karɓa masa, bedroom ɗinsa yashiga wayam yagani bai ganta ba, gabanshi ne yayi masifar faɗuwa, lokaci ɗaya ya ƙara tuna yarinyar da yagani gidan iyayenshi. Cikin zafin nama yafita zuwa wajan mai gadi, ko gaisuwa bai tsaya sunyi ba ya tambayeshi waya shigo gidannan da baya nan? kai tsaye mai gida yace ba wanda yashigo, wuyan Baba mai gida ya cinkomu ya matse haɗi da zari ido yace, " Wallahi ko ka gaya min ko yanzu nayi maka yankan rago wajannan". Irin yadda yaga idonshi sun sauya sun koma kalar ja lokaci ɗaya yasa Baba mai gida cikin rawar ɗari yace, " Alhaji ne yazo shida Hajiya suka.....kasa ƙarasawa yayi......tsawa ya daga masa yace, " Suka yi me!". Hanyar bedroom ɗinsa ya nuna masa da hannu yace, " Suka shiga". Hannu ya ɗaga zai wanke tsohon mutane da mari, kuma miya tuna sai ya fasa. Tunkuɗe shi yayi sai da ya faɗi ƙasa kana yashiga mota ranshi a matuƙar ɓace, to waya gayawa Dady da Mumy ya kawo wata gidan? tabbas in ba abokansa ba to wannan tsohon mai gadi, dan yasan suna shiri da Dady kuma asali ma Dady ya kawoshi gidan dan yayi masa gadi. Kai tsaye gidan iyayen nashi ya koma. ========== Hawaye ne suka fara zubar masa kana ya dube Ahamd baki na rawa yace, " Amma ba abinda ya haɗaku da Yayar taka ko?". Ya faɗi haka a ɗan tsorace. Ahamd bai samu damar buɗa bakinsa ba ya fito ɗakin da Baban nasu yaki ciki da tashin hankali, kai tsaye gidan Babarshi ya isa, koda yaje tana ɗaki ita da mijinta. Ko sallama baiyi ba ya faɗa ɗakin, da sauri ta tashi tasaka hijab ɗinta haɗi da rufe mijin nata da zanin gado kana tace, " Ahmad wai yaushe ka lalace! ashe zaka iya shigowa ɗakin nan batare da neman izini ba, kasan halin da zaka tarar damu? ai ko ba komai yana da kyau kayi sallama"......hannu ya ɗaga mata yace, " Ni bashi nazo ji ba, yau ina so ki sanar dani waye mahaifina, kuma ya muke da wancan dakike cewa shine mahaifina". Hannu ta ɗaura akai tace, Yau minake shirin ji ko gani, Ahmad yau ni zaka zo kacewa haka!?". Ta kai ƙarshin zanci tana kuka..... *Comment and share* *SUMMY M NA'IGE✍️*