MIJIN ARO 1**1 4) Bakin daki! shine sunan da Aneesa ta lakaba wa dakin da take takure a cikinsa tana tilawar kuka tun wayewar garin yau... a sakamakon shardadin da mahaifinta ya gindaya mata a wannan rana kafin ya fita zuwa aiki$ idan ta tuno da kalaman nasa takan sake tsinkewa da kuka saboda tsananin tausayin da takewa mahaifiyarta wanda a dalilinta ne komai ke faruwa... shin wai me mahaifiyarta tayi wa babanta ne da har baya tausayinta? shin ko tun asalai dama baya son tana ne lika masa ita akayi shine asalin. wannan wane irin zamn aure ne? ita yadda malamin islmiyarsu ya gaya musu ginshikin auratayya yace farko akawai soyayyaa da tausayi, to ita kam bata gani a gurin mahaifinta, shin meye dalili? ta tashi jiki a mace ta leka ta window ta hango mahaifiyarta a zaune a akan kujera ta tasa bahon kayan kanninta tana wankewa wanda kafin hakan wannan aikin ne da ita Aneesa ta daukarwa kanta, a ko wace safiya da ta idar da sallah subahi da shi take farawa, da ta gama shanyawa zata tafi. rijiyar kofar gidansu ta debo ruwa, in babu ruwan fanfo kenan saboda akwai fanfo gidansu. sai tabi dukkan manyan robobin xuba ruwansu ta cika, sannan ta shiga kitchen ta hada musu abin karyawa in koko ne ta dama ta rufe, idan tea ne ta dafa ruwan zafi ta zua flasks. daga baya tayi sharar tsakar gidan tsa da dakin mama, idan kuma maman taga aneesa tayi leetin zuwa sch sai tace bar wasu ayyunkan tayi ita. wannan kauna da tausayi da ke tsakanin uwa da 'yarta shine mahaifin baya so, shi acewarsa wannan ba aikin yarinya mai karancin shekaru kamar Aanasa bane wadda ko shekaru sha biyar bata gama cikawa ba. a safiyar yau din ne ya ya kirata ita da maman.... 5) Fatima me nagaya miki game da ayyukan da kike jibgama Aneesa a gidan nan? ina ce na hana? idanunsa kyar a kan mahaifiyar Aneesa. Ta risinar da kai kasa tace, yadda kace in daina sa ta na daina kuma ko dama bani ke sata ba, itace take taimka mini, wni tym din kafin in fito zanga ta kama ayyukan, ko dazu da ka dawo masallaci ka iske ta soma wanki ban sata ba, amma kayi hkr ba za asake ba. ya soma sababi, na dai gaya miki ba zai iwu ba Aneesa yace kuma ke kika haifeta, ba baiwa ba ce balle ace duk ayyukan gidan ita ce mai yinsa dubeta yarinya fara kyakkyawa mai garin jiki amma duk ta kekashe ta bushe saboda aikin wahala, tun bata yi aure ba ta iya ayyukan iyaye mata ta horu da wahala. idan kika haihu tamkar ita kika haifawa itace koman su bacci kawai ke hada ki da 'ya'yan, da mai saurin Nonuwa ce da yanxun sun xube sabida goyo, to wlh sam! ba zaiyuwa ba, na kashe wannan ayyukan kwata2. ya juya yana hci idanunsa akan Aneesa yace, ke kuma mai kunnen kashi. idan na hanaki aikin wahala ba kya bari ke a dole ga mai tausayin uwa to zauna anakasa miki rayuwa ki tun baki je gidan naki mijinba, in har zaki cigaba da rayuwar wahala to ba yadda z aayi namiji ya ganki yayi sha'awar ya so ki balle har ya aure ki. jiya duk an gaya min aikin da kika yi bayan dawowar ki makaranta, saboda haka yau zanyi maganinki ba zaki makarantar ba balle ki dawo kiyi bauta kulleki zanyi acan dakin har sai na dawo zan bude ki. ta soma zubda hawaye shar2 tace, Abba don Allah kayi hkr idan ta haihu ta sami lfy sai in daina tayata ayyukan.. Ya nunata fa yatsa, ke! ni kike gayawa ya kamata? to mu zuba ni da ke zanga wanda yasan ya kamata. shine musabbin da ya rufeta a daki yau abinci ma yace ta window za a bata. tana tsaye a window tana kallon maman tasu dake dauke da ciki wata biyar duk jinkinta a kumbere yake. 6) musamman kafafunta a dalilin hawan jinin da likitar dake mata awon ciki tace ya kamata. Aneesa tace mama ki bar wanki komai dare idan Abba ya dawo ya bude ni zanyi miki. Tayi murumshin karfin hali tace. ki kwantar da hankalinki nasan ke mai tasausayi ce da biyayya to kiyi wa mahiafinki biyayya. insha Allahu ba zaki tabe ba, ni kuma zan cigaba da bautar aure duk da larur da ta sameni ba zan ga za ba, in ma hakan ne zaiyi ajalina to alhmdulillah, ina murna da hakan. ranar. Aneesa wuni tayi kuka saboda tana tsaye a window tana kallon Mahaifiyarta yadda ayyuka sukayi mata yawa, ga wanki ga dora girkin rana gashi ice danye saboda tym din damina ne, duk tayi wujiga2 idonta yayi jazur saboda hura wuta ga hayaki. ko dama ta kammala abinci ta kawowa Aneesa kasa ci tayi duk da uwar yunwar da takeji tunda ko kokonta na safe bata sha ba, maman tayi2 ta sha taki, ga abincin rana ma taki ci. sai karfe uku da wani abu baban Aneesa ya dawo sai tym din ya bude ta ya bita da kallo yace. dbek harkiy y farinki ya da sabodaa. ni a rana ba kina aikin. wahalaa ita dai tayi shiru tayi saboda wahalar da yake kira ita a duniya bata ganta ba. saboda a duniya babu abinda da zai yiwa uwa ya biyata irin wahalat dawainyarsa da ta sha tun yana ciki har zuwa nakuwadr haihuwarsa da uwa uba rainonsa. musamman ma diya mace da tarbiyarta ke da wuya, tunda ko bacci takeyi sa kabi. kana gyara mata kwanciya. ya sake duban Aneesa yace, dauko abincin ki muje dakina ki ci don na lura baki ci ba. batayi musu ba don ta san halin babanta dole tayi yadda yace, ta bi bayansa da kwanon abincin, yaceoyazn ki inye abindan so nake ki maida jikinki kyanki ya dawo. haka ta dinga cusa abincin nan tamkar tana cin magani. kwana 2 yrufnesa ai, a kwana n 3 ne ya bar dakin abude yayi mata gargadi da kakkausar murya cewasaura ya dawo yaji tayi aikin da zai maida ta tsohuwa tunda kuruciyarta.. 7). Ita kam abin mamaki yake bata na yadda uba ke son raba 'ya da uwa da karfi da yaji abin da ba zai yiwu ba kenan. saboda ko hira yaki jinin yaga tana yi da Maman sai ya ja Uban tsaki yace, ke dai Fatima Allah ya kyauta miki baki da abokiyar hira ko shawara sai diyarki diyarma ta fari. wai nan kuma kunyarta kike ji har ba kya fadin sunanta$ sai dai kawai tayi murmushi abinka ga hakuarriya ba ita maida masa martani a matsayinsa na mijinta na lalle kuma uban yaranta. Yana tafiya aiki aranar Aneesa tayi saurin fitowa daga bakin dakin da lakabawa suna ta saka hannu ta soma wanke kayan kannenta da suka cire da safe . mama tayi saurin fitowa daga daki tana cewa a'a rufa min asiri ki koma ki zauna ki huta yadda abbanki yake so kada ya dawo kan tsautsauyi ya ganki yace ni na saki. mama ki kyale ni kawai ba zan iya ganinki yace ni na sa ki. mama ki kyale ni kawai ba zan iya ganinki kina wahala ke kadai bani ina zaune to meye amfanin haihuwata da kika yi? ai dole ne da ya jikan mahaifansa, ki kyale Abba da akidarsa ni ban san manufarsa ba ni dai Allah ya sani zanyi masa biyayya in dai bata sabon Allah bace, Amma ba zan iya yi masa biyayya ina kallonki kina wahala ba, ai ba haka addini ma yace ba. Dole mai Mama ta kyale ta taci gaba da wankin ta janyo kujera 'yar tsugune ta zauna tana wankewa tana daurayewa suna hira jefi2. can tace Mama wannan kumburin naki sai dada yawa yakeyi, babu wani magani da za su baki ne agurin awo ya ragu? tayi dan murmushi tace, sunce hawan jini ne ai naga ya miki, sun kuma bani takarda inyi hoto. amma naba Abbanku ya ki maida hankali ayi hoton, tunda bai bani kudin ba, kinsan ni kuma bani da kudi ahannuna, sai in wata ya kare anyi albashi na samu basukan da nake bi na atamfofinda na baya zanj in karbo naje hoton. Aneesa tace to Mama ko gurin Umman tudun wada zanje in amso kudin hoton tunda na san idan nagaya mata abinda za ayi da kudin za ta bayar. ta numfasa.. HAUSA Novels BOOK MIJIN ARO 1**2 8) Karama kenan ( Sunan da take kiran Aneesa da shi kenan a dalilin 'yar fari ce) ni fa koda suke iyayena bana son kullun in yi ta dora musu wwahalar da ba dolensu bane, duk da dai iyaye za su iyayin dawainiya da larurar ciki ce bata shafesu ba, ki bari zan nemi rance a gurin Hajiya. aneesa tace ita ma hajiyan ko kin amsa aka maida mata ba zata amsa ba in dai taji abinda zakiyi da kudin. tace ai ba zan gaya mata ba, ai kokari da taimakon da Hajiya keyi a akaina da ku ko ita takawo ni duniyasai haka. Allah dai ya biyata da gidan aljannah. nace ameen. tana tsaye tana shanya kayan kwatsam sai ganin Abbansu ya shig gidan. ya tsaya yana mata kallon mamaki yace, lallai Aneesa wuyanki ya isa yanka tunda har zan hanaki abu kiki hanuwa, yau kan zaki gane kuskurenki. wuce ki koma dakin tare da zulumin abinda zai biyo baya. ya juya kan Fatima da sababin fadansa inda yake shiga ba nan yake fita ba ita dai shiru tayi tunda ta san halinsa, idan ta bashi hkr ba hkra zaiyi ba, idan kuma tayi masa shirun nan bata tsira ba cewa yake ta maida shi mahaukaci wato yayi tayi kenan. wata lafiyayyar bulala ya dauko daga dakinsa ya shiga dakin da Aneesa take ya shiga lallasa mata jiki tun tana ihu har ta gaza babu mai cetonta, da yake kanneta sun dawo sch sai suka kama kuka su ma, dan babbansu ne ya sulale ya nufi sassan wan babansu ya gaya masa. Allah sa baban can sassan na nan ya garzayo a fusace ya shigo sassan ya tsaya a bakin kofar dakin yace, wlh Ali idan ka sake bugun yarinyar nan sai ranka ya baci,, ni tun da na shigo nake jin ihu na dauka nmakwabta ne ashe a cikin gida ne. miko mmiko min bulalan. ya mika masa yana huci tamkar wadda yayi tseren mil dari. aa asa ydb hi aharzuke yace, kg ta ko dubi jkin yarinyar nan sai fidda jini yake tamkar ba kai ka kawo ta duniya ba, wannan zuciyar taka babu inda zata kaika Wata rana sai kayai da na sanin don irin wannan dukan wata ran zaka nakasa ta, babu gaira babu dalili, Allah ya azurtaka da yarinya mai ladabi da biyayya amma baka gani, wlh ka sani 'ya'ya amanr Allah ne, kuma ranar kiyama sai ya tambaye mu. Abban Aneesa ya nunata da yatsa yace wannan yarinyar kome nace kada tayi sai tayi mai taurin kan tsiya ni kuma nine maganinta, baban sassa yace ni ai har yanxun baka fadan laifinta ba, yace aiki na hanata yarinya duk tabi ta tsotse ta kwandare saboda bauta, idan subahi yayi ta soma aiki bata hutawa sai ta tafi mkrnta, idan ta dawo ko kayanta bata cirewa take fara aiki, ita uwar da yakamata tayi, sai ta kiyi ta kyale er haka, ko wace mace ai ita ke aikin gidan mijinta. Baban sassa ya hau salati ni ban taba ganin Uban da yake hana 'ya taimakawa uwarta ba, mu ga su can kullum fama muke da su taimakawa iyayensu sunki, kullum sun gwammace su yi wanka su nade a gado suna kallon iyayen na aiki. kai haka kake so Aneesa itama ta haye gado ta kwanta tana kallon uwarta tana aiki taki taimaka mata? haba Ali? to lallai ka sake tunani dan hakan sam ba zai yiwu ba, har ya sa kai zai fita sai ya dawo ya dubi Aneesa yace, ta so muje in sa a gasa miki jikinki nan da ruwan zafi, sai ki sha magani ki kwanta. Ya dubi dan uwansa rai bace yace kuma wlh kada ka sake taba lafiyar jikin yarinyar nan. Aiki kuma dole ta taya uwarta shi, tunda nau'I ne na koyi da akwa yara su horu kafin suje gidan aurensu.... 10) Baban sassa(Haka suke kiransa) ya damki hannun Aneesa suka nufi can sassansa zuciyarsa a kufule. yana kwalawa uwar gidansa kira. ke haanne! Hanne! ina kika ne? ban san me kike yi ba ina ta kira kinyi kunnen uwar shegu da ni. da saurinta ta fito daga ban daki hannunta rike da bokiti da kwandon wanka, daga wanka take amma duk ga kumfa nan ajikinta tabbacin bata gama wankan ba ta sheka ruwa ta fito saboda irin mafarutar da taji maigidan na kwala mata. tasan idan bata fito ba to fadan da ta tinxiro shi daga inda ya fito a kanta zai kare. ganin shi rike da hannun Aneesa ya sa ta gintse fuska. ai fa an tabo 'yar dan uwa, shi a dole sarkin zumunci. ita ta rasa wannan jarabar son 'ya'yan 'yan uwansa gara ka taba dansa, su kuwa 'yan uwa kowa kowa nasa ya sani, amma shi banda shi, balle Aneesa da uwarta da yake ji da su kamar me. a cewarsa in ba ayi zumunci a duniya ba dole za ayi a kiyama ita kam duk wanda baibi da zumuncinsa ta kanta da 'ya'yanta ba to ma'asalam ayi alahira, amma a duniya kowa ya ja 'ya'yansa yayi zumunci da su. Ya dubeta yace duba min nan ki ga aikin Ali na rashin hankali ace dan ka haifa ne za kayi wa wannan dukan kawo wukan, ina ga dan wani kuma, shi dai ya daki 'ya'ya tamkar jakai duka ai ba ya gyara tarbiya yaro, illa ma ya kangara shi. yanzun Aneesa guda nawa take? sannan meye laifin yarinyar nan? duk gidan nan ai ba da mai bin iyaye da jin magana irinta, amma shi baya gani. hanne ta dada tunzura abinda bata kaunar afada shi kuma kullum sai ya fada babu mai tarbiyar Aneesa duk cikin yaran gidan nan, wato na su 'ya'yan basu da tarbiyya. ta tabe baki tace, ai fa babu mai jin maganar iyaye irinta shi yasa naga tambarin dukan iyaye a jikinta, in da mai jin magana ce ai da kullum ba za a dinga jibgarta tamkar jaka har aje kwatarta ba. ya ja tsaki twiwwww! ni ba wannan na tambayeki ba, yanzun dai ruwan zafi nake so ki dibo ki gasa mata jikin nan. dubi shaidar bulala sai kace ba dan mutum aka daka ba, in banda rashin yi wa kai adalci, yaushe za'a ce yarinya ba zata yiwa uwarta bauta ba, sai dai tayi kwance tana kallon uwarta na aiki. 11) Ni gasu nan ina fama bamai yin cangal kodayake ba laifinsu bane ko yi akayi musu. hanne abin ya sake tinxurata tayi janyar dakinta tana cewa, bani da ruwan zafi kasan yaran sasan nan ko ruwan tea ba sa azawa a wuta balle a sami rahiwa, ga su can kwance. martani ta mayar masa jin haka yasa ya bar ta kanta ya kwalawa amaryarsa kira, ke Halima? hala barci kikeyi? ta fita daga dakinta sanye da hijab tace, gani sallaj nakeyi me ya faru? Tana kai ganinta jikin Aneesa ta saki salati, Lah ila ha illahu, me ya sami Aneesa? ya fada mata abinda ya faru ya kara da cewa in akwai ruwan zafi gasa mata jikinta dan Allah. Tace bari in duba kicin din in ma babu sai in dora. ta nufi kicin din wuf Hanne tayi ta fito daga daki ta nufi kicin din tana ce mata. kada ki kuskura ki debi ruwan zafin da na dora yara zanyi wa wanka, sai dai ki sa wani tunda ke wahalallace mai neman suna, ni kam ba zai yiwu ana aibunta mini 'ya'ya akan wannan mai tsayayyen idon ba ni kuma ni tausaya mata. Halima bata ce mata komai ba saboda tasan idonta tanka ta yanzun z aji kansu sai ta koma, ta hada wuta nan danan ta dora ruwan da zafinsa sosai ta juye suk je bayi ta gasa wa Aneesa jikinta sannan tace ta tube kayan ta tati wanka da sauran ita kuma ta fito. Halima halayyarta daya da na mai gidan tana da kirki da son zumunci, duk fadin gidan nan ita da maigidan ne masu kaunar Aneesa da mamanta kuma suna tausaya musu halin da suke ciki$ in dai Aneesa tayi ba dai2 ba ro kyas Hanne ke jira ta zayyanewa Mahifin Naeesa. idan ya shigo sasansu, shi ya sa tasu ta zo daya. asalain iyayen Aneesa Haifaffun zaria ne gaba da baya, unguwar alkali dake birnin zazzau. gidansu babban gida ne m- umheda ssa3, na farko shine nasu Aneesa, mai binsa na Baban sasa shine wasu ke cewa Baba amadu, sai na can kurya gidan kankkaninsu mahaifan iyayensu, wanda Alla yayi wa rasuwa shi kakkan nasu da uwar gidan sai mai binta ke raye a sasan tare da autan gidan Baba adamu da matarsa. 12) Sauran duk suna wasu gidajen nan kusa. Maihafin Aneesa shi kadai mahaifiyarsa ta haifa sai ta fita a gidan taje ta haifi wasu 'ya'yan a wani gidan. shi ya sa tun a wancan tym din ya taso cikin en uba wadanda baiki dadin su ba ko kadan kuma shi kadai ne yafi dagewa wajen yin karatun boko tare da taimakon dangin uwarsa wanda idan larurorin makarantarsa ya tashi can wurin kakkaninsa yake xuwa su tallafa masa. A haka har ya kammala secondary aka zo cuku2 shiga jami'a wadda a wancan tym din ba wuyar samu gareta ba dan ba zancen JAMB KO POST UME indai sakamakon yayi kyau to sai shiga jani'a tunda ba kowa keyi ba tym din ba. Allah ya taimake shi yayi jami'ar har ya kare wanda kafin ya kare Allah hada shi da Fatima wato mahaifiyar Aneesa da suke tudun wadan zaria. ko da zai tafi bautar kasa a calaba, magana ta soma yin karfi duk da dai an sami takun saka daga marikiyarsa mahaifiyar baban Sasa. tace wai ga 'yan mata nan birjiki a cikin zaria ga su ba zai zaba ba sai ya tsallake tudun ya dauko musu gogaggu. saboda tym din gani ake haifaffen cikin city iyayensa basa lamuntar ya auro 'ya daga tudun wada sai dai anan zarian. tsiarrau daga cikin dangi ne suka bada goyon baya tunda an bincika Fatima 'yar babban gida ce kuma gidan dattako. shi yasa aka yi baiko da sa rana amma sai ya kammalo bautar kasa ya dawo za ayi bikin ko da bai fara aiki ba. cikin yardar Allah yana kammala bautar kasarsa ya samu aiki da gurin da aka tura shi bautar kasar. a son samun mahifinsu ya dawo ya sami aiki nan zaria in an kai da nisa ko kaduna.amma sai ga yadda Allah tsara lamarinsa haka nan ya dawo calaba ya soma aikinsa har zuwa tym da akayi bikinsu. MIJIN ARO 1**3 Iyaye sunki yarda ya tafi da ita can cala dole anan gida zaria ya barta aka kbe musu sasansu daban. aure ne na soyayya akayi. shi ya sa duk da kunya da kawai na wancan tym din amma bai hana ma'auratan gudanar da soyayyar mai karfi cikin zamantakewar auren su ba, wanda ko yaron goye ya zauna da su na 'yan dakikai zai gano hakan. ya kasance komai mahaifin Aneesa ya samu gida yake kawowa, shiyasa Fatima ta wadatu da komai najin dadi. duk da yana can calaba sai karshe wata yake xuwa, amma bata rasa komai, sai ya kasance duk yafi 'yan wuwansa samu matan yayyinsa na jin dadi wannan ne dalilin da ta samo kiyayya a zuciyar narikiyarsa da sauran matan gidan irin su Hanne. Halima ce kawai jininsu ya zo daya. kuma bai ga za da hidimta musu ba. amma sam ba su gani wanda yake mata ne kadai ya tsole musu ido suke hassada. kwatsam laulayin ciki ya saka Fatima agaba. atym din kuma Ali yana Calaba gashi ba wayar hannu balle gaya masa, hakan nan tayi ta fama da ciwo babu mai taimakata mata sai Halima itama a boye saobda sarakuwarta ta sa musu ido har da gori wai don ta sami abin lasawa ne take xuwa ckin amai. ita kam don zumunci takeyi kuma mijinya ke turata aboyr saboda kada ran mamansa ya baci, amma a zahiri yana son a dinga shiga ana taimakwa Fatima saboda larurrta da ya sameta$ Da Ali ya dawo ya iske da halin da ake ciki. ya tasuaya mata matuka shi yasa da zai koma ya shawarci mahaifinsa da Yayansa akan zai tafi da matarsa gurin aikinsa, tunda sun ba shi gida, hakan kuwa akayi, ba su snara da marikiyarsa ba don hanawa za tayi shi yasa mahaifinsu yace suyi gam da bakinsu, sai ranar tafiya sannan suka shiga suka yi mata sallama. ai kuwa kuka ta saka wai ya nuna mata lyakarta din ba ita ta haifeshi ba. mhaifinsu shi ya kashe maganar da cewa da izinina zai tafi da matarsa din zaifi kulawa da lafiyarta acan. Tunda suka tafi Fatima bata zo zaria ba sai bayan da ta haifi Aneesa a Calaba, shi dai bai fasa zuwa duk karshen wata ba yana kawo musu abin da yake kawo musu ba kuma zuwan nasu bai hana marikiyarsa mitar ya guje su ba. da aka haifi Aneesa washegari a sako su a motar sa suka nufo Zaria don a kula da lafiyarta. iyayenta sun zo daukanta ba a basu ba sai da aka zo aka zauna da ita. 'ya'ya 3 Fati ta Haifa a Calaba sannan aka yo masa transfer zuwa zaria$ a tym din su Aneesa da kanneta basu cika jin hausa sosai ba sai yaren ibo da turanci da turanci saboda cudanya da sukayi dasu acan. shima nan ansha gori wai an gurbata tarbiyar 'ya'ya tunda basu iya yarensu sosai ba sai yaren wasu. zani ma basu iya daurawa ba dawowarsu aka koya musu.. Amma kuma bata lura ba bakinsu ya nuna da karatun addini gashi da sun ji kiran sallah suke zuwa suyi, ko da yake ta lura da haka fada ne ba zata yi ba, aibun su shi ya fi mata dadin fada, wanna bata rashin yiwa dan adam adalci bane. Su aneesa sun girma al'amura na canzawa, saboda kiyayyar da ake ma mahaifiyarsu ne sai ya koma kansu balle gasu tubarakallah masha Allah kyawawa irin uwarsu babu ma kamar Aneesa da ta dauko kyan uwarta dirin jiki kuma da fari na babanta, tunda shi farine , mahaifiyarsu kuma wankan tarwada, tym din tana Calaba cikin jin dadi da kwanciyar hankali sai ta zama kamr wata half cast. al'amuran sun cika gaba da canzawa har aka wayi gari irin soyayyar da mahaifinsu ke wa Fatima sai ta ragu, Rashin zaman lfy da kwanciyar hankali ya dinga wanzuwa a tsakanin ma'auratan wanda an rasa gano musabbabin hakan. ashe wanan hadin duk hadi ne daga marikiyarsa, da wasu 'yar surkulle da ake masa har kwakwalwarsa ta juye. idan a'amuran sun fara, Fatima ta taba zuwa ga mahaifanta ta fada sai sukace maza ta tashi ta koma dakin mijinta ko wace mace da ta gani hkrn zaman aure tae.. Shikenan sai ta daina zuwa gidan, sai tayi ta kuka tace ita ba yaji tayo ba, ta zo ne don su san halin da ake ciki ko za su kira shi don a daidaita matsalolin da ke knnuwa aurensu, saboda acan idan ta gayawa markiyarsa bata daukan abin da muhummanci, in kuma tayi magana to ita ake dorawa laifi ko da ita take da gaskiyya. duk da haka iyayenta da yake dattawan arziki ne sai basu goya mata baya ba suka ce ta tafi za su san abinyi. Gurin mutum daya awajen gidan nan take samun shawarwari da dukkan wani tallafi. in ka debe mutum2 a cikin gidan watau baban sasa da da maryarsa Halima, tun far kon aurenta aka yi mata uwar daki da ita Hajiya Asma'u wadda kowa ke kira Hajiya, babu alakar jini a tsakaninsu amma zaka ranste ya da kanwa ne. tunda ta girme ma Fatima. gamuwar jini ne kawai yasa Hajiya ke ji da su. Gidan da Hajiya take katafare ne na saurata kuma na tsofaffin masu kudi, karamci da mutnci da sanin kimar dan adam da addini sunyi zaman dirshan a zuciyar Hajiya da jama'ar gidan, musamman mai gidan kafin rasuwarsa, ita kadaice macen aurensa da yaranta4, mata3 namiji1. Duk wasu hidaman Aneesa da uwarsu da kanninta Hajiya bata gazawa da yi musu tamkar gudan jinita, donta so baban Aneesa ya bata amma yayi mirsisi ya hana duk da take. kayr fari shima ita yafi so cikin yarans, ya dai yarda ta je ta wuni, idan ma zata kwana a can Hajiya ta aiko ba yahanawa, shiyasa ta hkr da nacin yabataita. MIJIN ARO 1**4 Ranar litinin Mahifin Aneeesa bai barta taje sch ba, tana gida har ya fita zuwa gurin aiki, ta shirya kannenta suka tafi sch, yayi saura daga ita sai mamanta a gidan. Ta tashi ta gyara gidan tas tayi wanke wanke zatayi wankin yaran sai maman ta hanata tace, Bar wankin nan masa kiyi wanka in aike ki tudun wada gurin Ummata. Aneesa da hanzarinta taje ta yo wanka ta shirya duk da ita Allah bai yo ta mai son kyale kyalen mata ba, ita ko kwalli bata sawa daga vaselin sai farar hoda sukenan kayarn shafarta, har kanwarta mai bi mata ta fita iya kalailaita ita kam duk wannan baya gabanta, don dai Allah ya bata kyau dan asaline shiyasa ko tayi kwaliyya ko baatayi ba kullum fuskarta tas zaka ganta. Maman ta gaya mata sakon maganar kudi ce na komawa asibiti yin hoto, shi Abbansu yayi biris da lamarin Aneesa tace, Mama ko in ranto gurin Hajiya tunda wata ya kusa karewa idan aka yi biyan basukan anko nana ba sai ki bata ba? Amma Umma sai in ga kamar kina takurata ne, Maman tayi murmushin takaici tace, karama to ya zatayi,? Ni nasan abinda yasa ba kya son zuwa saboda kina ganin idan na aike ki amso kudi gurinta ranta na baci ba wai bata da shi bane yasa take bata rai ko bata son bayarwa. haushi halin ko in kula da babanki ya mini shi ke damunta tunda ta san duk abinda zan nema gurin Abbanku baya rasa bane. bayarwa ne ba zaiyi ba, kin ga kuwa dole uwa taji zafin ba a kyautatawa diyarta ba$ kta kuma Hajiya ko na ranta idan na mayar mata ba amsa takeyi ba, shi yasa bana son zuwa, tashi dai kije gurin umman, ki gaishesu.Ta mika mara Naira Hamsin kudin mota ta amsa ta saka hjiba dinta ta tafi. Tana zuwa dai2 gidan hajiya ta hangi motar dan Hajiya da ke aiki aAuja ya zo har zata wuce taji shai songaitwins da matarsa ke goyo.Alahyasaita ai tunda aka haifi Yaran take bala-n son su, lafiyayyu. farare kyawawa da su tamakar 'ya'yan turawa suke. Tun suna jarirai wani zuwa da sukayi suka kwana da za su tafi taje tayiwa Hajiya rada annne wai da su tafi da ita gidansu ta taya. Auntyn Abuja rainonsu, Hajiya ta dubeta Galala tace, saboda rainon su twins zaki bisu Abuja ki bari karatunki? Lallai wannan soyayya taki da yaran nan tayi girma, keMa Allah ya sa ki fara da twins din. tana jin hakan ta fyalle da gudu bata ma tsaya taga tafiyar en abujan ba. Rokon Allah ta dinga yi Allah ya sa taga aunty abujan aka zo, dan taga en 2 ai kuwa tana shiga taga yaran a cinyar kakarsu. Sallama kawai tayi a falon ta suri daya tana fadin Hajiya wannan waye na dauka Sultan ko Suhail? Hajiya tace kema kenan uwarsu baki gane su balle ni ina jin wannan ne Hassan. Aneesa tace yauwa ga sultan kenan. Ta juya ta soma gaida uwar yaran. dake zaune can doguwar kujera ta amsa mata da sakin fuska, albarkacin tana son yaranta kamar ta hadiye su, In baya ga haka ba kowa take wa fara'a a dangin mijin nata ba, shiya sa ba kowa ke shiri da ita ba. Hajiya kadai take shakka kuma ita kadai ke kiransu da sunansu na Asali Hassan da Hussain tunda aka haife su Hajiyan tace abar musu sunan su ita kuma uwar yaran ta. cewa mijinta wai kauyanci ne wannan sunan yayi common da yawa, tafi son sun unique shine ta zaba musu sultan da suhail, kuma haka kowa ke gaya musu. Akkala yanzun yaran sunyi shekra2 da haihuwa. Suhail shima ya taso daga cinyar Hajiya yana cewa Aunty nima. Ya mike hannunwansa wai shima ta dauke shi. Tayi dariya ta sauke sultan tace yi hkr da ma zan dauke ka ai. Mamansu ta danyi murmushi tace ya dauka yawo zaki tafi da sultan tunda ya ganki Da hijab, haka suke wannan kishin idan mai rainon su ta dauki daya shima dayan dole ta dauke shi. ta dauki Suhail din sai sultan ya fara kuka, haka nan ta hada su ta dauke su tana nishi saboda yaran kosassune. kujerar da maman su take ta akaisu ta zaunar da su tace, ku zauna anan bari in je in kawo muku chocolate zaku sha? Gaba dayansu suka amsa eh, ta zo gaba Hajiya tace, Hajiya bari naeTudu wada gidan Umma, Mama ta aike ni. Tace, to sai kin dawo ki gaida Umma, idan kin dawo ki biyo ta nan Yayanki na son ganinki. don tunda suka zo yace a kiraki, yaunxun kuma ya fita ganin abokin sa A GRA tace, bari nayi sauri in dawo. Tayi Rashin sa'a don bata sami Umman ba sunje dubiya asibiti, saboda haka dole ta zauna jiranta saobda muhimmancin sakon da zata amsa, tunda goben Maman zata koma asibitin. Har tayi azahar taci abincin ta dan kishingida sai wajen 2pm sannan Umman ta dawo$ Duka taji a gadon bayanta Umma nacewa, wacce raguwarce ke min minshari a daki, daga ci sai bacci, wannan ai sai ki firgita mtane da minsharinki. Ta tash tana sosa wajen, ni wlh kada ki karya min baya ki yiwa mijina sara, tunda kin san nafi karfin kwartakwashin mijinki. Haka suka yi ta barkwanci. Aneesa sai wajen 3pm ta bar tudun wada. abakin kasuwa ta tsaya ta sayi jakar Eclairs don ta kaiwa su Sultan da tayi musu alkawari. jikinta ne yayi sanyi tunda taga bata ga motar su a harabar gidan ba, ba dai sun tafu ba? kila sunje wani gurin ne ta san dai idan suka zo yawanci kwana sukeyi. Tana shiga Hajiya ke gaya mata sun tafi wai Yayanta ya dawo har can gidansu yaje akace bata dawo ba, kuma basu dade da tafiya ba. Taja tsaki tace, Amman ai naji haushi har chocolate din nan da nayi ma su Shuhail alkawari saida na tsaya na siyo musu, ni na dauka kwana za suyi, Umman ce na iske sunje dubiya shi yasa na dade. ta mikawa Hajiya ledar tace, ga ajiya nan duk ranar da suka dawo ko da bana nan ki basu. Ko idan daddyn su ya zo shi kadai ki bashi ya kai musu. tana amsa tana cewa, oh wadannan yara da a garin nan suke da sun san suna da uwa mai ji da su. Tayi dariya ta mike tace, Hajiya bari in karasa gida, zan dawo da yamma zanyi miki wani haddadden girki da aka koya mini. tace Yau laraba kada tayi girkin gidan nan da kenan? tace, to shikenan. zo ga sakonkinki inji yayanki. Tace daga kushin din can ki dauko kudi, Ta mika mata tace wannan yace ki sayi books din sch da kukayi magana, wannan kuma ki sayi kayan makeup. Ta amsa tayi godiya ta kara cewa, kai yayana da tsokana yake ni yaushe yaga ina kwaliyya? Daga vaselin sai hoda nake shafawa ai. Mama fada ta kama yi mata da ta isa gida akan ta dade da yawa, tace wlh mama Umman ce bata nan sunje dubiya, shine na jirata. ga sakon tace in gaisheki da jikin. idan da wata matsala ki yi mata waya$ tace kinga ma kudi nan dubu biyar Ishaq ya gaisheni ya bani, Ya dade muna hira yana jiranki, Hajiya tace masa kin shiga baya nan ko kun hadu? Tace sun tafi nima da zan tafi gidan Umma ne naga motarsa shine na shiga gidan, kafin in dawo har sun tafi, nima kinga kudaden da ya bani har da books din da na fadan masa, shine yace na fada masa sunan ya sayo min ko zai aiko min da kudin in siya. Mama tace Allah ya saka masa alkhairi, ya karamasa budi, nikam Ishaq babu abinda da zance masa don ko bai zo ba garin nan in dai zai turo ma Hajiya kudi sai kinga nawa kason. washegari Maman da sassafe tayi wanka tayi shirin zuwa asibiti, tunda abbansu Aneesa ya ga tana shiri ya soma hade rai, saboda ya san zata tambaye shi kudin hoto, da ta ga haka sai bishi dakinsa tayi sallama a ciki2 ya amsa, sannan daga baya ko kallonta baiyi ba ya ci gaba da gyara wasu takardu, ta nemi gefensa ta zauna sannan ta sake gaida shi , ta dan dube shi tace, daman yaune zan koma sibiti kuma zanyi hoto daga nan, yace amma ain naga ya miki bani da kudi. abar maganar hoton sai karshen wata ko? Koko dole ne sai anyi hoto a haihu lfy? Ya kar maganar a hasake idanunsa kyam a kanta, Ta risinar da idanu kasa tace, nima da na hkr din sai jiya Ishaq ya shigo ya bani 5k shine zanje inyi hoto sauran kidin sai in sayi sauran kayan haihuwar da bamu syab. MIJIN ARO 1**5 Ya dan tabe baki yace, shikenan Allah ya taimakeki tunda dama kin matsu kiyi hoton, sai kije a dawo lfy. Ta mike gwiuwa a sabule saboda wannan halin ko'in kula da yake bata wanda tun asalin aurensu ba haka. ta saba gani ba, ita anata hasashen idan zama yayi zama yau da gobe ne Ma'aurata ke fuskantar canji a tsarin zamantakewarsu ta fil*zal, koko ta gundure shi ne yake mata haka? Ita kam ta rasa dalili, kila kuma wani abu take masa baya so, to in wannan ne ai ta sha tambayarsa sai yace shi batayi masa komai ba. wani tym din idan ya kuntuka mata wani abin yaga tana zubda hawaye sai duk ya damu yayi ta lallshinta da bata hkr wai shima ya rasa dalilin da yasa yake yawan bata mata rai. Ta taba gayawa hajiyan Ishaq sai tace ta dinga yawaita nafilar dare da tsananin addu'a insha allahu komai zai daidaita, shi ya sa ta kae kaiwa Allah kukanta, ta rungumi shawarar Hajiya shine fa wani tym ta kan ga sauyi. kafin ya sake botsare mata, Haka dai zaman yake yau fari gobe tsumma. sannan gashi ya sa duk abinda aka ce kta ko Aneesa sunyi a gidan nan yake saurin hawa kai ya zauna, ya zama Gabar wadda bata juri zunguwa ba. tana shiga daki ta iske Aneesa da kofin shayi tana fifitawa, ta dubi Uwar tace, Mama ga tea din naki baki karya ba zaki tafi? Naga kina ta sauri. Ta mikawa Aneesa hannu tace bani to insha bana so in makara kinsan asiboitin daga can wuce gurin hoto gara tafi da uwri. Ta zauna ta soma kurban tea din, Naeesa ta dubi Maman tace, Mama kiyiwa Aisha magana tayiwa Yara wanka ni sai inji da abin karin shirya su, tunda ni Abba ya hanani zuwa sch idan suka tafi sain gyara. gidan inyi wanke2 Ta aje kofin tea din tace taso mini ita tunda tayi sallar asuba ta bi ta nade a gado tamkar tare da shi aka halliceta. ai dole ta tashi ta taya ki wankansu. kema ai ba zamanki kenan ba agida, ranar mon dole kije sch in kuma ya hana sai in gaya ma Yayan sasa, gaba ai da gabanta. Taje ta taso Aysha sai zumboro baki takeyi, tazo gefen Maman Ta zauna, Maman ta dube ta tace, ba zama zaki ba tashi zaki yi ki yiwa Yara wanka don ni asibiti zanje ita kuma karama aiki zai yi mata yawa saura na dawo tace min bakiyi musu ba. Haka aysha ta sirka ruwan wakan da zafin gaske tana shekwa Yaran suna tsala ihu, suna zabura saboda zafi. don taga Mama ta fita, kuma tayi hak ne don Aneesa tayi magana su yi fada tana jin haushin ta tasheta abarcinta, dan ta san babu abinda Aneesa ta tsana. irin kukan 'yan kanneta, ita kuma ta san abinda aysha ke nufi sai kawai ta ahsreta ta cigaba da aikin gabanta. Tana durkushe tana wanke2 bayan ta shirya kanneta suna daki, suna karyawa sai ga Aysha ta fito daga dakin ABban su da Uban kayan Wankinsa a tunanin Aneesa yau Aysha ce zata kai masa gurin mai wanki da guga na layinsu, har tana mamaki. Aysha da ko bokitin ruwa bata iya daukowa awaje wai kunya takeji ita adole ga budurwa, shine yau sai gata da tilin daurin wanki, da mama ce ta aiketa da an sha korafi da zumbura baki. 'w- sai Aneesa taga Aysha ta dire wanki agefenta tace, sako daga Abba yanzun zai fito zakiji bayani. murmushi kawai tayi tasan yau itace mai kai wankin kenan, to meye sabon abu a gurinta, kaya ko yafi wannan zata dauka don ita bata dauki kanta akomai ba, tunda ko ruwa ne idan nasu ya kare kuma ba na famfo zata fita ta debo a makwabt. Abbansu yace tunda kin zama baiwa agogo sarkin aiki, to ga wanki nan daga yau na daina kaiwa gugda ke zaki dinga yi idan sun bushe ki goge su... Ki goge da dutsen gawayi. ya ciro dari 3 ya mika mata yace, Gashi nan ki sayi sabulun da sitati. Ta amsa hannu bibbiyu ba tare da wani bacin rai a fuskarta ba tace, Insha Allahu kafin ka dawo zan wanke in goge. Adawo lfy Allah ya bada sa'a. kafin ya fice ne ta bishi da wannan addu'ar bai amsa ba yayi ficewarsa abinsa. Da yake Allah yayi Aneesa mai zafin Nama kuma sam bata da kasala, ta saba da kazar2 shi ya sa kafin 10am har ta gama wanke2 ta share dakin Mama da Na Abban tare da hada ruwan girki. Ga kayan da yawa 15sets cikin ikon Allah kafin 12pm har wasu sun fara bushewa, Allah ya taimaketa akwai wutar nepa sai kawai ta fara gogewa$ Tana cikin gugar ne taji bugun gidansu ta san kannenta ne suka dawo, tana bude musu suka rungumeta Jafar yace, Aunty yunwa nakeji kin gama abinci? Tace naga jafar ai na sanka chop2 ne. Sai da ta canza musu kaya sannan ta shimfida musu tabarma a inuwa ta xuba musu abinci suka soma ci. ita kuma ta koma aikinta. Can taji ana knockn kofa tace Amira je ki bude kofa kila mama ce$ A madadin Maman taga ashe kanin hanne ne ubansu daya( matar baban sasa) yana zuwa koda yaushe gidan shima ya zama kamar dan gida. Ta gaishe shi yace Ina Aneesa fah? tace tana dakinsu tana guga$ Ya karasa ciki ya iske Aneesa, Ta dube shi tayi murmushi tace, a'a dan uwanmu kana garin nan kuwa? ko hutu ne ya boye ka? Yayai murmushi yace wani hutu ne ga dan makaranta, ke ce ma yar hutu tunda nazo gidan nan sau 2 ana ce mini kina nan bakya zuwa makaranta. kinga ai kce 'yar hutu. Tayi mrmushi, dole ta sa banje sch ba amma ran monday idan ka zo kamar wannan tym in bazaka ganni ba ina sch . Yace gaskiya ki din daina fashi, gaki da brain amma kina son ta dakushe ki ma 'ya'ya na asara. Ki goge da dutsen gawayi. ya ciro dari 3 ya mika mata yace, Gashi nan ki sayi sabulun da sitati. Ta amsa hannu bibbiyu ba tare da wani bacin rai a fuskarta ba tace, Insha Allahu kafin ka dawo zan wanke in goge. Adawo lfy Allah ya bada sa'a. kafin ya fice ne ta bishi da wannan addu'ar bai amsa ba yayi ficewarsa abinsa. Da yake Allah yayi Aneesa mai zafin Nama kuma sam bata da kasala, ta saba da kazar2 shi ya sa kafin 10am har ta gama wanke2 ta share dakin Mama da Na Abban tare da hada ruwan girki. Ga kayan da yawa 15sets cikin ikon Allah kafin 12pm har wasu sun fara bushewa, Allah ya taimaketa akwai wutar nepa sai kawai ta fara gogewa$ Tana cikin gugar ne taji bugun gidansu ta san kannenta ne suka dawo, tana bude musu suka rungumeta Jafar yace, Aunty yunwa nakeji kin gama abinci? Tace naga jafar ai na sanka chop2 ne. Sai da ta canza musu kaya sannan ta shimfida musu tabarma a inuwa ta xuba musu abinci suka soma ci. ita kuma ta koma aikinta. Can taji ana knockn kofa tace Amira je ki bude kofa kila mama ce$ A madadin Maman taga ashe kanin hanne ne ubansu daya( matar baban sasa) yana zuwa koda yaushe gidan shima ya zama kamar dan gida. Ta gaishe shi yace Ina Aneesa fah? tace tana dakinsu tana guga$ Ya karasa ciki ya iske Aneesa, Ta dube shi tayi murmushi tace, a'a dan uwanmu kana garin nan kuwa? ko hutu ne ya boye ka? Yayai murmushi yace wani hutu ne ga dan makaranta, ke ce ma yar hutu tunda nazo gidan nan sau 2 ana ce mini kina nan bakya zuwa makaranta. kinga ai kce 'yar hutu. Tayi mrmushi, dole ta sa banje sch ba amma ran monday idan ka zo kamar wannan tym in bazaka ganni ba ina sch . Yace gaskiya ki din daina fashi, gaki da brain amma kina son ta dakushe ki ma 'ya'ya na asara. Ki goge da dutsen gawayi. ya ciro dari 3 ya mika mata yace, Gashi nan ki sayi sabulun da sitati. Ta amsa hannu bibbiyu ba tare da wani bacin rai a fuskarta ba tace, Insha Allahu kafin ka dawo zan wanke in goge. Adawo lfy Allah ya bada sa'a. kafin ya fice ne ta bishi da wannan addu'ar bai amsa ba yayi ficewarsa abinsa. Da yake Allah yayi Aneesa mai zafin Nama kuma sam bata da kasala, ta saba da kazar2 shi ya sa kafin 10am har ta gama wanke2 ta share dakin Mama da Na Abban tare da hada ruwan girki. Ga kayan da yawa 15sets cikin ikon Allah kafin 12pm har wasu sun fara bushewa, Allah ya taimaketa akwai wutar nepa sai kawai ta fara gogewa$ Tana cikin gugar ne taji bugun gidansu ta san kannenta ne suka dawo, tana bude musu suka rungumeta Jafar yace, Aunty yunwa nakeji kin gama abinci? Tace naga jafar ai na sanka chop2 ne. Sai da ta canza musu kaya sannan ta shimfida musu tabarma a inuwa ta xuba musu abinci suka soma ci. ita kuma ta koma aikinta. Can taji ana knockn kofa tace Amira je ki bude kofa kila mama ce$ A madadin Maman taga ashe kanin hanne ne ubansu daya( matar baban sasa) yana zuwa koda yaushe gidan shima ya zama kamar dan gida. Ta gaishe shi yace Ina Aneesa fah? tace tana dakinsu tana guga$ Ya karasa ciki ya iske Aneesa, Ta dube shi tayi murmushi tace, a'a dan uwanmu kana garin nan kuwa? ko hutu ne ya boye ka? Yayai murmushi yace wani hutu ne ga dan makaranta, ke ce ma yar hutu tunda nazo gidan nan sau 2 ana ce mini kina nan bakya zuwa makaranta. kinga ai kce 'yar hutu. Tayi mrmushi, dole ta sa banje sch ba amma ran monday idan ka zo kamar wannan tym in bazaka ganni ba ina sch . Yace gaskiya ki din daina fashi, gaki da brain amma kina son ta dakushe ki ma 'ya'ya na asara. Ki goge da dutsen gawayi. ya ciro dari 3 ya mika mata yace, Gashi nan ki sayi sabulun da sitati. Ta amsa hannu bibbiyu ba tare da wani bacin rai a fuskarta ba tace, Insha Allahu kafin ka dawo zan wanke in goge. Adawo lfy Allah ya bada sa'a. kafin ya fice ne ta bishi da wannan addu'ar bai amsa ba yayi ficewarsa abinsa. Da yake Allah yayi Aneesa mai zafin Nama kuma sam bata da kasala, ta saba da kazar2 shi ya sa kafin 10am har ta gama wanke2 ta share dakin Mama da Na Abban tare da hada ruwan girki. Ga kayan da yawa 15sets cikin ikon Allah kafin 12pm har wasu sun fara bushewa, Allah ya taimaketa akwai wutar nepa sai kawai ta fara gogewa$ Tana cikin gugar ne taji bugun gidansu ta san kannenta ne suka dawo, tana bude musu suka rungumeta Jafar yace, Aunty yunwa nakeji kin gama abinci? Tace naga jafar ai na sanka chop2 ne. Sai da ta canza musu kaya sannan ta shimfida musu tabarma a inuwa ta xuba musu abinci suka soma ci. ita kuma ta koma aikinta. Can taji ana knockn kofa tace Amira je ki bude kofa kila mama ce$ A madadin Maman taga ashe kanin hanne ne ubansu daya( matar baban sasa) yana zuwa koda yaushe gidan shima ya zama kamar dan gida. Ta gaishe shi yace Ina Aneesa fah? tace tana dakinsu tana guga$ Ya karasa ciki ya iske Aneesa, Ta dube shi tayi murmushi tace, a'a dan uwanmu kana garin nan kuwa? ko hutu ne ya boye ka? Yayai murmushi yace wani hutu ne ga dan makaranta, ke ce ma yar hutu tunda nazo gidan nan sau 2 ana ce mini kina nan bakya zuwa makaranta. kinga ai kce 'yar hutu. Tayi mrmushi, dole ta sa banje sch ba amma ran monday idan ka zo kamar wannan tym in bazaka ganni ba ina sch . Yace gaskiya ki din daina fashi, gaki da brain amma kina son ta dakushe ki ma 'ya'ya na asara. Ki goge da dutsen gawayi. ya ciro dari 3 ya mika mata yace, Gashi nan ki sayi sabulun da sitati. Ta amsa hannu bibbiyu ba tare da wani bacin rai a fuskarta ba tace, Insha Allahu kafin ka dawo zan wanke in goge. Adawo lfy Allah ya bada sa'a. kafin ya fice ne ta bishi da wannan addu'ar bai amsa ba yayi ficewarsa abinsa. Da yake Allah yayi Aneesa mai zafin Nama kuma sam bata da kasala, ta saba da kazar2 shi ya sa kafin 10am har ta gama wanke2 ta share dakin Mama da Na Abban tare da hada ruwan girki. Ga kayan da yawa 15sets cikin ikon Allah kafin 12pm har wasu sun fara bushewa, Allah ya taimaketa akwai wutar nepa sai kawai ta fara gogewa$ Tana cikin gugar ne taji bugun gidansu ta san kannenta ne suka dawo, tana bude musu suka rungumeta Jafar yace, Aunty yunwa nakeji kin gama abinci? Tace naga jafar ai na sanka chop2 ne. Sai da ta canza musu kaya sannan ta shimfida musu tabarma a inuwa ta xuba musu abinci suka soma ci. ita kuma ta koma aikinta. Can taji ana knockn kofa tace Amira je ki bude kofa kila mama ce$ A madadin Maman taga ashe kanin hanne ne ubansu daya( matar baban sasa) yana zuwa koda yaushe gidan shima ya zama kamar dan gida. Ta gaishe shi yace Ina Aneesa fah? tace tana dakinsu tana guga$ Ya karasa ciki ya iske Aneesa, Ta dube shi tayi murmushi tace, a'a dan uwanmu kana garin nan kuwa? ko hutu ne ya boye ka? Yayai murmushi yace wani hutu ne ga dan makaranta, ke ce ma yar hutu tunda nazo gidan nan sau 2 ana ce mini kina nan bakya zuwa makaranta. kinga ai kce 'yar hutu. Tayi mrmushi, dole ta sa banje sch ba amma ran monday idan ka zo kamar wannan tym in bazaka ganni ba ina sch . Yace gaskiya ki din daina fashi, gaki da brain amma kina son ta dakushe ki ma 'ya'ya na asara. Ki goge da dutsen gawayi. ya ciro dari 3 ya mika mata yace, Gashi nan ki sayi sabulun da sitati. Ta amsa hannu bibbiyu ba tare da wani bacin rai a fuskarta ba tace, Insha Allahu kafin ka dawo zan wanke in goge. Adawo lfy Allah ya bada sa'a. kafin ya fice ne ta bishi da wannan addu'ar bai amsa ba yayi ficewarsa abinsa. Da yake Allah yayi Aneesa mai zafin Nama kuma sam bata da kasala, ta saba da kazar2 shi ya sa kafin 10am har ta gama wanke2 ta share dakin Mama da Na Abban tare da hada ruwan girki. Ga kayan da yawa 15sets cikin ikon Allah kafin 12pm har wasu sun fara bushewa, Allah ya taimaketa akwai wutar nepa sai kawai ta fara gogewa$ Tana cikin gugar ne taji bugun gidansu ta san kannenta ne suka dawo, tana bude musu suka rungumeta Jafar yace, Aunty yunwa nakeji kin gama abinci? Tace naga jafar ai na sanka chop2 ne. Sai da ta canza musu kaya sannan ta shimfida musu tabarma a inuwa ta xuba musu abinci suka soma ci. ita kuma ta koma aikinta. Can taji ana knockn kofa tace Amira je ki bude kofa kila mama ce$ A madadin Maman taga ashe kanin hanne ne ubansu daya( matar baban sasa) yana zuwa koda yaushe gidan shima ya zama kamar dan gida. Ta gaishe shi yace Ina Aneesa fah? tace tana dakinsu tana guga$ Ya karasa ciki ya iske Aneesa, Ta dube shi tayi murmushi tace, a'a dan uwanmu kana garin nan kuwa? ko hutu ne ya boye ka? Yayai murmushi yace wani hutu ne ga dan makaranta, ke ce ma yar hutu tunda nazo gidan nan sau 2 ana ce mini kina nan bakya zuwa makaranta. kinga ai kce 'yar hutu. Tayi mrmushi, dole ta sa banje sch ba amma ran monday idan ka zo kamar wannan tym in bazaka ganni ba ina sch . Yace gaskiya ki din daina fashi, gaki da brain amma kina son ta dakushe ki ma 'ya'ya na asara. Ta harare shi saboda tasan don ya tsokaneta yace haka shi fa nan dole sonta yake yi, ita kuma tana ba tym din luv bane yanzun a wajenta, bayan haka ma kanin Baba hanne ne babbar makiyarsu ita da uwarta, ko da yake ba halinsu daya ba, kuma shi ubansu ne daya ba wani shiri suke sosai ba da baba hannen, tunda shi dan uba ne kuma acewarta yana mata katsalandan tunda idan yazo gidan dole suke aje narkewar da da sukeyi su fito rai bace suna aikin gidan, ita ganinta yana takurawa yaranta ne, bata san gata yake musu ba, shi ya sa ya zame musu kadangaren bakin tulo abarka ka bata ruwa, har suna suka saka masa aboye da sunji sallamar sa za su ce ga kawu sa'idawa nan, ko suce kawu takura. Ya dan gisnte dariyar da yakeyi, saboda hararar da Aneesa take masa yace, don nace 'ya'yana to naki ne ke kadai, inace mu 2 zamu haife su? Tsaki tayi kawai ta cire iron din daga wuta ta tashi ta fice ta bar masa dakin saboda zancensa ya bata kunya, dama wanka take son ta shiga kawai sai ta sirka ruwanta ta shige bayi, taga duk ayyukanta har miyar dare ta daura. Tana fitowa tayi alwala ta shige daki, har ya kusa gama gugar ma da takeyi, ta tsaya sororo. tana kallonsa yayi kamar bai san shi take kallo ba ai jo tayi yace,kin sa fa ni bawanki zan zama idan mukai aure, shiyasa ma tun yanzun zan fara bauta miki, ke er hutuce Tace tym din sallah yayi a gara kaje kayi, ya karasa goge wandon sannan Ya cire iron din ya mike tare da zuba mata ido, yace bari inje inyi sallah in dawo yau akwai latest labari ko ba kya son ji? tace idan na alheri ne ina so amma idan na yan matanka ne jami'a akara gaba da shi. Dariya ya kama yi sosai har da rike ciki ita kam kallonsa kawai takeyi, sai daya gama sannan yace, Ni wlh ban taba sani ana sona haka ba har da kishina, lallai zan zo in kama kaina kada tsautsayi ya sa a ga ina magana da wata ayi min bulala. Ficewa yayi ita kam ta bishi da harara tana cewa, kishi? lallai ashe zan wahala idan akanka zanyi kishi wanda yan matan jami'a ke rububi. Juyowa yayi yana gab da ficewa yace bari in dawo kema zan gaya miki yadda ake ta rububi akanki. Kafin ya dawo tayi sallah ta shirya cikin doguwar riga ta zauna tana cin abinci sannan ya dawo ta na ganin ya shigo tayi sauri mikewa taje ta kawo masa nasa, don tasan yana iya saka hannu yace sai sunci tare. Ita kanta yanzun a tsorace take saboda dan yinin da ya shigo yayi yayarsa tana iya jin haushi ko kaji wani zance ya fito. Gaba dayansu da yara suna tsakar gida ne sukaji sallamar mama tana ganinsa da fara'a tace aka sagir yau kaine a gidan? Ya risina da fara'a ya gaisheta. Yara kuma suka rungumeta suna mata oyoyo ita Aneesa ta isa ta amshi jaka mama tare da yi mata sannu da zuwa, dukansu daki suka bi Maman har da Aneesa suka bar sagir ya kelo yace, Mama ni zan wuce, tace au zaka tafi to ka gaida gida da su goggon da Hajiya. Aneesa ta danyi jim sannan ta biyo shi tsakar gidan sukayi sallama ya tafi. A daki mama take shaida mata yadda ya kasance a sibitin, tayi hoto sun tabbatar yanzun komai lfy tunda sungyara yaron kwanciya. Aneesa tayi murna da jin haka don bata son Mama ta samu matsala ko kadan. Aneesa sun fara shirye shiryen zana xams dinsu ta JSSce hakan ne ya sa ta zage damtse gurin karatu da bada himma zuwa wajen sch saboda dama ita mai himma cema shi yasa duk wani kuskure da zatayi mata sanadin hanata zuwa sch. Gashi a tym din cikin Mamanta ya tsufa, dole suka raba aikin gidan ita da Aysja ba don ayshan ya so ba, duk da dai itama ai wannan tym din tana tausayawa Maman wahala da take ciki. Ranar talata Aneesa ta dawo sch daidai gidan Hajiya ta hango motar Ishaq, kamar ta shiga ta gaishe shi, sai dai ta wuce abinta, don ta san in dai ba sauri yake ba zai shigo gaida Mama balle yadda ya san bata cika lfy ba shiyasa ko waya yayi sai ya tambayi lfiyarta, har kude ya aje musamman gurin Hajiyarsu wai da mama ta fara nakuda ayi maza direban Hajiya ya kaita asibiti don baya son ta haihi a gida kada asami matsala. Zata shiga gidansu kenan sukayi kicibis da diyar yayar Ishaq din. sukayi wa juna murmushi Aneesa tace kamar fa in shiga gidan Hajiya da naga motar Yaya sai dai na wuce$ Tace kuma shi ya aiko in kira ki Mama tace kina sch, amma ta san kina hanya. Aneesa taka hannunta mu koma ciki in cire Uniform dina sai muje. in kaji kira samu ne balle kirian irin na manya masu keta hazo kullum. Suka fashe dariya. Doguwar riga kawai ta saka da hijab ta so taci abinci sadiya ta hana wai taci a gidan ay,Alh ytiakt tayi sallah asch. A harabar gidan suka hangeshi yana ganawa da dafifn mutane, dattijai da matasa masu son ganin wanda duk xuwa sai yayi da gaske yake kwatar kansa a gurinsu, shima sai in sallah aka kira amma duk sai ya sallami kowa da bukatarsa da ya zo da ita, sannan yake shiga cikin gida, shi yasa matarsa bata bari suyi masauki a gidansu da hade dana Hajiya, sai dai su sauka ahotel. Amma idan shi kdai ne nan sashensa yake kwana, yafi son ga shi ga Hajiyarsa. Allah yayi Ishaq mai jama'a tun yana yaro. Kitchen din Hajiya Aneesa ta nufa ta shige ta debo abinci a plate sannan ta shiga falon, ta iske su zaune. Hajiya na ganin ta da palte a hannu tayi dariya taceN Hala dawowarki kenan taje ta taso ki agaba? Tace da kyar ta barni na cire uniform, ta hanani cin abinci wai yaya ishaq na kira na, kila kudi zai raba mana, ta bi ta dameni in taho yanzun. Hajiya tace kinji kyale wannan 'yar wautar cikinki ya dauka, In bakuyi sa'a ba kafin ya shigo gidan nan sai an kusa magriba. Aneesa tace, ina ce yau zai koma naga ranar aiki ce gobe. Hajiya tace wani wani taro suka zo aviation nasu na matuka jirgin sama, gobe da safe ne taron a goben zai koma, Yanxun ma da aviation din zai tafi to jama'a sun hana shi tafiya. Aneesa tace ni na rasa yadda suke sanin Yaya ya shigo garin nan, kuma kowa ba zai zo haka ya tafi ba. Allah ya karawa Yaya budi, Hajiya tace ameen, to in bai taimakwa wanda baya da shi ba , yayi me? wanda ka bayar shine rabonka na lahira, wanda kaci kayi kiba idan ka mutu tsutsa ta burge shi, idan ma baka ci ba ka tara ma 'ya'ya da jikoki duk hakan take, y3ana ma Allah ya baka na kwarai ne za suyi maka ddu'a, shi ya sa nake ba shi kwarin guiwar ya taimakawa kowa ba 'yan uwa kadai ba. Yamma tayi sosai sannan Ishaq ya shigo gidan. Ya dubi Aneesa yace, Aneesa yaushe kika shigo, tun dazun nace sadiya ta kiraki. tace Yaya tun tym na shigo dan kana waje da jama'a ne, Kazo lfy? Ya su Suhail? Yayi murmushi suna nan fly kullum suna damuna wai su zaria wurin Hajiya ko suce Auntyn Zaria, sun ganeki sosai Yaran nan. Tace Allah sarki Yaya yaushe zaka kawo su? Yace ba su ne za su zo ba, kune zan turo driver ya dauke ku ke da Sadiya, kuna gama jarabawa kuje can kuyi mana hutu, suka kalli juna da Aneesa da sadiya su kayi murmushi, saboda duniya babu gidan da suke xuwan irin gidansa sannan babu yaran da suke so tamkar su lashe irin yaransa don Aneesa tym din suna jarirai har lasar Kyan kafafunsu takeyi ta tsotsi Jajayen labbansu, ita dai jinsu take tamkar ta su. ) Ya dubi Hajiya yace, Hajiya kinji ni shiru ko? ina gurin jama'a. Me zan samu inci anjima idan na dawo sallah? tace ban san me kake so ba, amma anyi birabuskon shinkafa miyar ganye ko tuwo kake so? Yace ayi min tuwon semo sai in ci da miyar, Yamma tayi da anyi min kubewa danya. Hajiya tace da ka sani ka gaya min a waya ko ka aiko amma, yanzun ladidi ta gaji sosai tun rana take tsaye a kicin$ Aneesa tace Yaya in yi maka girkin? N iya miya mai dadi har da tuwon, wanda kaci rannan a dakin Mama ma ni nayi shi fa. Yayi murmushi yace Kai Aneesa ni kam ban taba jin labarin kin iya girki ba, nasan dai kin iya wainar flour da shasshaka da meye ma dayan? Tayi saurin cewa Allah da gaske nake na iya girki ka tambayi Hajiya ma ko ita ina mata, kuma yayi dadi. Ya juya gun Hajiya dake sauraronsu tana mursmushi, Hajiya wai da gaske 'yarki ta iya girki? Kada tayi min in kasa ci ta sani neman restaurant a daren nan. Hajiya tace don iya girki 'ya ta iya, amma tun da ka fara ko kwanto to ba zan yarda ta yi maka ba don kada yau hannunta yayi gardama, kace dama bata iya ba. Yayi Murmushi yace, dama kawai bata iya ba, amma bari tayi min ai daga gwadawa jirgin sama ya tashi. duk sukayi dariya. Aneesa da murnarta ta nufi kicin saboda Allah yayi ta mai son girki ce, shi yasa a duk tym din da ta shigo gidan Hajiya bata da tashar kallon sai ta girke2, kuma duk abinda ta gani sai shiga kitchen din Hajiya ta gwada, don ta san Mamansu ba zata juri wannan shirmen ba, a cewar hajiyace mai bata dama tayi duk abinda take so, ko da babu abun girkin yanzun zata tada driver ko ladidi ta aike su su siyo. MIJIN ARO 1**6 28). Ishaq Yayi mamakin Yadda Aneesa har ta iya girki haka, don da ya ci tuwon cewa yayi Hajiya ta yi, Tayi murmushi tace kai ka san bana shiga kicin balle in yi, itan dai da ka raina iyawar ta ita tayi gashi har kana side hannu. Kafin ya bar zaria sai da ya shiga gidansu Aneesa ya sami Abban Aneesa ya nemi alfarmar tafiyarsu abuja hutu, Abban yace ba damuwa, gidansa ai tamkar gidan hajiya ne. Washe garin ranar da su Aneesa suka gama xams din su ne ishaq Ya turo driver ya tafi da su. Sau daya suka taba zuwa gidansa tun tym din haihuwar su Sultan shekaru 3 kenan sai, suka ga komai a gidan ya canza tamkar ba gidan da suka taba zuwa ba, gidan ya zama tamkar yaune aka bare shi a leda. saboda sabunta da kyalkyali, abinka ga gidan 'yan gayu. Kasancewar ranar asabar ne a gidan suka iske masu gidan suna falo su Suhail sun baza motacin da jiragen su suna wasa, Ihu da tsalle yaran da sukayi suka yo kan Aneesa dukansu, saboda ita suka fi sabawa da ita fiye da sadiya, kasancewar duk zuwan da za suyi zaria ko ba su iske Aneesa a gidan Hajiya ba, babansu yana shiga da su gidansu. Ita kuwa sadiya yawancin idan sunje basa ganinta tunda boardin takeyi. Kowa ya kwakwumeta sai ta dauke shu, da su biyun ta hada ta dauka, yanxun kuwa sunyi girma kamar kajin turawa tamakar sun shekra 5. Ishaq yana musu dariya yace ku saketa sultan kada ku kada ta gobe ku rasa mau daukanku, suka saketa suna ta tsallen murna$ Aneesa suka isa suka risina suka gaida Ishaw suka juya wuka gaida ginbiyar tasa, da ta take nade akujera tana karatun Novel da yake Allah ya hada jininta da na Aneesa da fara'ar ta amsa gisuwarsu, har tana tambayarsu Hajiyan zaria. Hajiyan Ishaq kenan haka suke ce mata. Driver ya shigo da kayansu, ya risina yana gaida Ishaq ya dube shi yace sannu da hanya lawal, ya kabaro mini hajiyata? Yace lfy lau take tace a gaishe ku, wlh har da tsaraba ta bani na kaiwa Iyali, nagode Allah ya kara girma, Hajiya sam bata gajiya da dawainyya, mumma ai kana dawainiyar da mu. Allah ya taimake mu gaba dayanmu. Yace ameen, Sannan ya fice abinsa Ishaq ya dubi matarsa yace Safeena ina za su kai kayansu? Ina nufin wani daki cikin 3 din can? Ta dube shi tace, ai na gaya maka masaukinsu. Yayi murmushi saboda ya tuno rigamar da sukayi da ya gaya mata yau su Aneesa za su zo hutu shine tace, Gaskiyya so kake in takura shiysa zaka dauko en mata ka kawo mini cikin gida, babu ma kamar sadiya, tunda Aunty Mami (Yayarsa) ba so na take ba, samini ido zatayi, ni kuma kasan ba zan takura ba saboda zuwansu abinda nakeyi na sakewa a gida na ba zan fasa ba. Yace kema kinsan zuwan yaran nan ba zai takura ki ba , su ba masu surutu bane ko shiga sabgar da bata su ba , wannan hutu da suka zo sada zumunci ne, kuma ina son yarana su san 'ya'yan 'yan uwa na, ba don na takuraki bane. Tace Gaskiyya to su zauna BQ, don wlh zuwansu ba zai hanani jin rayuwata ba, yadda muke bajewa muyi rayuwarmu a falon nan ba abinda zai rage balle in fasa. Ya girgiza kansa yace Haba safeena ai duk abinda zamuyi ma shi bedroom kafin su tafi, kin san ana barin Halas dan kunya, kwana nawa zasu tafi? Tace oho! Kaji takurawar ko? Gaskiyya ba zan iya ba su sauka a BQ kawai. Yace Gaskiyya bazan iya sauke en uwana a Bq ba ba, yadda nake jin su suhail suma haka nake jinsu, ba zan iya ba. 30)Ficewarsa yayi a tym din, Yanxun ma da tace haka bai kuma bi ta kanta ba, yace su dauko kayansu su shigar wancan dakin ya nuna musu da dakin da take saukar kanninta, idan su zo mata hutu. Shi abin ma mamaki yaka bashi Yadda bata son 'yan Uwansa su zo su rabe shi amma ita duk hutun duniya ko hakan nan ma ta kan cika gidan da danginta, kuma bai taba cewa komai ba, ko yace suna takura masu, amma ita zuwan en uwansa yin hutu na farko kenan gidan ta nuna sam bata so, shi da gidansa abin ikonsa. Ya dubesu yace sai kuyi sallah ku kwanta ku huta gajiya idan ma zakuyi wanka ga bayi nan. Sannan duk abinda kuke so a gidan nan gashi nan a kicin ko store babu shamaki kuyi anfani da shi, anjima da yamma sai ku shirya muje shopping ku siyo en abubuwan da zaku bukata, na sanku mata da kwalliyya kila zaku bukaci kayan kwaliyya. Misalin karfe hudu da rabi sai kuyi min magana, yauwa ga abinci can bisa dinning, kuje kuci idan kunyi sallah. Sukace to mungode. Har ya juya ya fita sai ya dawo yace, Yauwa na manta matar gidan nan tana son girma, saboda haka ku dinga bata girmnata a duk tym da ya dace. Ku dauketa tamkar ni, ku girmamata, ke Aneesa na lura kin lakanci Halinta shi ya sa kuke dasawa. Ita ma tana fadin kina girmamata ga shi kina son yaranta, to ke ma sadiya sai ki bi yadda Aneesa ke mata don a zauna lfy, don bana son kanannan zance, idan ka riga kasan halin mutum to sai ka ci maganin zama da shi, kun gane? Suka gyada kai, ya fice ya barsu. Sannan sadiyya ta dubi Aneesa ta sauke ajiyar hrt tace, kinji matsalar matar nan ko? Shi ya sa ba babu mai sha'awar zuwa gidansu, ni banda Uncle da kansa ne ya matsa muzo hutnan wlh da ban zo ba. Ita dai ji take tamkar idan aka rabar mata miji za'a kwance mata shi ne. Ko za araba ta da shi, ki duba ki gani ko zariya zaizo tana makale da shi, idan shi kadai ya zo ta dinga masa waya kenan. Ita kila gani takeyi tafi son shi akan son da Hajiya take masa. Haba mata fitananniya jarababbiya kawai. Aneesa tayi saurin toshe bakin sadiya tace ke! Ki iya bakinki wlh daga zuwanmu kada ki jawo mana jangwam ki dai ji abinda Uncle yace Fakat! 31) Da Yamma sukayi wanka suka shirya Ishaq ya dauke su a motarsa ya kaisu suka sayo abubuwan da suke so. Tym din da suka dawo a kicin suka iske safeena tana hada abincin dare bayan sun kai kayan dakinsu. Suka shigo kicin suka sameta sukayi mata sannu da aiki, sannan Aneesa tace aunty me zamu tayaki? Tace, no ku barshi girkin Captain ne bana bari wani yayi masa, amma ku na baku dama ko da yaushe zaku iya girka abinda kuke so, gobe tsohuwar da take tayani aiki zata dawo sai ku dinga tayata wasu abubuwan. Ita ke girkinsu ita da mai gadi da yaron da ke mana wanki, driver har su suhail a gunta suke cin abinci, nima idan ta dafa abinda nake so ina ci, amma captain nike masa girki. Sadiya ta dubi Aneesa a fakaice ta jinjina kai, Lallai ana ji da Uncle dinta. Tunda suka fahimci basu cikin abincin da takeyi sai suka kunna Gas suka dafa Indomie mai dadi. Bayan sallar isha gaba daya aka zauna a falon agidan don cin abinci. Su aneesa da sarakan kiriniya su Suhai ledar cin abinci suka shimfida bisa carpet din falon suka zauna sun cin nasu. Masu gidan kuma suna can bisa dinning. Can su Aneesa suka lalace da kallon gulma amma a fakaice. Suna kallon soyayyar da ma'auratan ke yi suna ba juna abinci abaki, ita kam safeena kusan kwance take jikin Ishaq shi kam jin kunyar su Aneesa yake shi ya sa ya zauna a kujera da ta ba su baya, Aneesa tayi wa Sadiya Rada, mun takura su Yaya. Sadiya muje mu kwanta, ta tabe baki, kinsan Allah babu inda zanje, idan sun matsu da yin luv din su koma daki, ki lura shi Uncle kunya yake ji amma ita wai gata baturiya. Sai wani kwanciya take ajikinsa, me zata nuna mana? Muma mun iya soyayyar fiye ma da ta ta, jira mukeyi ayi mana auran mu bude namu shafi Sadiya ta dubi Aneesa ta sauke ajiya hrt tace, wadannan yara en gata ne, don Allah dubi aljannar duniyar da aka shirya musu kamar ba gobe. Aneesa tace to meye anfanin kana da shi danka bai more ban yayi ma wasu ma balle yaransa, yadda yake ji da twins nan nasa gasu yara ne masu shiga ran mutane. Suka kwantar da yaran suka lullube su, sun juya zasu fita Suhail ya diro daga gadon ya biyo su, yana cewa Anty ni ba zan kwan anan dakin ba, gurinku zan kwana, momi bata kaimu dakinta. Ya kankame Aneesa, Hayaniyarsu ta tashi dan uwansa, shima yace ba zai kwana adakin ba. Ishaq yana ganin sun fito. Tare da yaran yayi dariya yace, haka sunki kwanciya? Aneesa tace har mun kwanatar da su suhail ya fara tashi, wai su dakinmu zasu kwana. Yace to Allah ya bamu alkhairi, amma ku kaisu suyi fitsari, idan sukayi ba su tashi, yawanci suhail ne ma ke tashi yayi cikin dare, saboda yana shan ruwa da yawa. Su Aneesa suka dubi safeena sukace aunty sai da safe. Tace Allah ya tashe mu lfy. Amma wadda ta kwanta da suhail zata sha naushi. Yadda yake sarkin boxing a farke a bacci ma haka yake. Duk sukayi dariya. Hutun su Aneesa a buja sunji dadinsa kwarai don yadda suke zaton safeena zata takura su batayi ba, ko da yake sun bi shawarar Ishaq girma suke bata harda na sayarwa. Ga yaranta da suke mata dawainyya da su kuma, ba sa zama mata a falo. Kamar sun san tayi korafin za su takura mata. A wata safiya Ishaq ya leko dakinsu suna bacci saboda idan sukayi sallar subahi ba sa tashi sai wajen 10am, tunda sun san babu abinda zasuyi, ya bubbuga kofar Aneesa ce ta bude ta sauka su sultan ne yake ranar asabar ne ba sch. Tana ganin Ishaq ta risina ta gaida shi, yace ina sadiya ne? Tace gata can tana bacci yace to ki taso ta ku hada mana break fast. Yau safeena bata da lfy. Tun dare da ciwon ciki bamuyi sleep ba, zamuje asibiti ne. Allah ya sauwake tace, bari in taso ta. Ya koma ita kuma taje ta tashi sadiya ta gaya mata. Kafin su shiga kicin din sai suka shiga har dakinta suka yi mata sannu, tana kudundune cikin bargo. 34) Ishaq ne gefenta a azaune, ya duka daidai face dinta yace, me kike so ayi miki brkfast, don ya kamata kici wani abu kafin muje asibitin? Tayi magana da kyar kuma ashagwabe, na gaya maka bana jin dadin abinci ba zan iya ci ba, gara ma ko ruwan tea ko kunun gyada. Ya dubi Aneesa yace ku dafa ruwan tea mai kayan kamshi, sannan da kunun gyada, ku kuna iya yin duk abinda kuke so. Tace, to yace wadannan en rigimar basu tashi ba, sadiya tace tunda suka tashi da asuba mukayi sallah basu tashi ba, yace yauwa gara kuyi ku gama kafin su tashi su hargitsa gidan. Lafiyyayen kunun gyada Aneesa tayi, suka zuba a flask, suka dafa tea wanda ya sha kayan kamshi da ganyen lifton din saudiya, suka zuba a flask sannan suka kai dakin Safeena. Suka Isketa zaune tayi wanka Ishaq yana shafa mata mai, yayi musu sannu da aiki, sannan suka fita. Da kansa ya soma zuba kunun gyadan yana bata tana shi. Har ta kusa shnayewa sai ta soma amai ba ji ba gani, duk ya bi ya rude, su Aneesa ma jin aman da takeyi yasa suka shiga dakin sunayi mata sannu, sai da la lafa mata sannan ya dauketa ta cak ya shiga bayi da ita iya sake mata wanka. Aneesa da sadiya suka tsabtace wurin. Suna fitowa daga bayin ya taimaka mata ta sa kaya sannan suka nufi asibiti. Abinda likita ya gaya musu bayan yayi mata gwaje2 bai yi mata dadi ba, har mamaki ta dinga yi wai, za ace tana dauke da ciki a halin tanayi allurar hana daukan ciki duk 2mnth. Likitan Ibra ne kuma musulmi ya dubeta yace ikon Allah kenan. Ya nuna muku mutum bai isa ya hana shi yin ikonsa ba, saboda haka sai ku barwa Allah lamarinsa, kiyi fatan Allah ya baki lfy. Ta dubi Ishaq wanda bata tantance a wane yanayi yake ne don fuskarsa ba yabo ba fallasa ita anata hasashenma, tana iya cewa murna ce. HAUSA Novels BOOK MIJIN ARO 1**7 35) Ta hana shi magana don kuwa Allah yayi mai son yara ne. Tun tym din da ta sami cikin su suhail tamkar ya maida ta cikinsa haka yakeji. Balle tym din da akayi scanning akace en 2 ne duk boys. Sai ya ninka kulawar da yake mata da ko yaya ta yi mosti sai yayi mata sannu da tace uhum zai ce menene ko me kike so? Haka da aka haife su sun sha gata iri2. Ta dube shi tace, Captain yanzun meye abinyi? Yace meye ko abinyi illa mu godewa Allah da kyautar da yayi mana. Ta gintse fuska gaskiyya ba zan iya wannan wahalar laulayin ba. Ga shi na irin na su Suhail ne tym din babu wuyar da ban sha ba. Su 2 ina kwanciya asibiti duka2 shekarunsu 3 ne fa, ina laifin ma su sami shekara 5 zuwa 6. Ni kam gaskiyya ba zan juri wahaka ba gara tun wuri musan abinyi. Ya daure face tamkar ba taba dariya ba. Ba yace me kike nufi? In zubda gudan jinina yabi kwararo? Sam ba zai yiwu ba. Haihuwa da kika ce ba zaki sake ba sai su Suhail sun shekara 5. Kika ce zakiyi plannin wannan kin matsa mini ne na uarda da yake Allah ba ayi masa wayo ko dabara kuma ba ayi masa dole kinga gashi baki cika shekarun da kike so ba ya baki cikin. Maganar cire shi kam babu ita ba da yawuna ba. Kuma ko da wasa kada kiyi gangancin cire mini ciki wlh zan dauki mummunan mataki a kan hakan. Likitan ya shiga bashi baki. Pls captain be a man, kada kayi fushi kasan halin mata su tunaninsu karami ne. Ka bari kuje gida sai ka lallasheta. Kowa zuciyarsa a kuba suka dawo. Safeena kam tun asali ma bata so sukayi haihuwar fari ba da wuri ba, saboda bata son hayaniyar yara, sai gashi Allah ya hada da en 2, har cewa tayi daga kansu ta gama haihuwa, shi kuma yace haihuwa yanzu ya fara bayan su wasu en biyun na nan zata kara tace. Ba dai ita ba sai dai ya auro wata tayi ta haifa masa yaran, sai yace ai kuwa dai auro duk sai ta hada da su sultan ta rike duk zai bata kyautar su. Sai cewa tayi wlh babu wata er iskar da zata shigo mata gida..... 36) Tace wlh babu wata er iska nace da zaka auro ta rike mini yara, dama niyyar aurenka kake yi shi ya sa zaka fake da son 'ya'ya tunda ni nace 2 sun isheni to ka auro matan duniyan nan wlh nafi karfinsu. Daga wasa sai ta maida zancen fada, saboda tsananin kishi dole ya fice ya bar mata gidan. Magungunan da likitan ya basu kin shansu tayi shi yasa aranar ciwo yayi mata dirar mikiya ga hayaniyar yara, suka zo suka dameta, ai kuwa haushin dadyn su sai ta huce akansu, yana falo yaji ihunsu, yayi sauri ya shiga dakin ya kamo hannunsu yana tambyar menen? Suhail ya nunata yace, mom ce ta yi mana bulala wai mu fita a dakinta. Suje duk inda za su amma bazai yiyu ina ji da kaina su zo su dameni ba, da wanne zanji? Ya fice da su yana cewa, ai ba su suka kar zoman ba ratayar ma ba abasu ba, ba zaki sake ganin su ba. Ya sami su Aneesa a kicin yace, aneesa gasu nan kada ku barsu su shiga gurin mamansu, suna damunta, ko me suke so kuyi musu, komansu yana dakinsu. Kwanan safeena uku bata zuwa ko'ina saboda tana karatu a university din Abuja, aranar wata kawarta tazo dubata, tym din ita da aneesa na dakin baccinta tana tayata gyaran dakin. Ta bar Aneesa a dakin ta fito falo gurin bakuwarta. Da jin hirar su kasan aminan juna ne. Safeena ta shiga zayyana mata cewa ciki gareta, kuma ita wlh so take ta cire shi don ba zata iya wahalar laulayi ba, ga karatu ga su Suhail sannan nan da en watanni ace ta haihu. Kawar dariya tayi tace, ai hkr zakiyi ki barshi tunda mai abin na son abinsa, kina dai ji yace zai dauki mummunan mataki idan kika cire masa ciki. Ke a tunaninki wane mataki zai dauka? Iyaka dai yayi fadansa idan ya gama ya koma fushi daga nan ba zai kai ko ina ba zai saulo, dan nasan hushinsa ba ya kai ko ina duk iya laifin da nayi masa. Kawar mai suna Aina'u tace, tace kinsan fa ya taba ce miki idan ke ba kya son yaran shi yana so kuma zai auro wata tayi ta haifa masa, ba kya ganin zai iya auri watan? 37) Dariya Safeena tayi tace, aure! Ai ina jin Ishaq shi da aure a duniya dai ya gama shi sai da ko a lahira, don idan yace zai aure nima zan dau mataki, mummunan mataki akan haka, zan yi adawa da auren babba ma kuwa, yara kam bani da ra'ayin tara su, kamar akuya, dole ya hkr da tsari na. Aina'u ta murmusa tace. In kuma Allah ya rubuta masa 'ya'ya da yawa ya zakiyi? Kinga dole kiyi hkr ki zazzage masa adadin su. In kuma baki so wata ta zo ta amshe ki. Ta tabe baki tace, kin fa san yadda bana son kishiya, ko sunanta bana son ji. Ni fa ko wata naga za ayiwa kishiya jin zafi nakeyi, ina jin ma na fi ta jin kishin abin. Balle ace ni kuma, kinsan Allah da ya kawo min wata gidan nan amatsayin kishiya gara ya aje macen banza a waje (kuji banza mtsssw) wannan bata dameni ba. Akan kishi kuma a gidana. In ma rabon yaran ne can ahaifa masa su awaje, da dai akawon gida. Kai! Ina ba zai yiwu ba ma, ai gara in mutu da in ga wata mace Captain ya kawo a matsayin kishiya. Kinsan Allah da shi da ni da ita zan iya halaka mu. Gara mu mutu gabada a huta don ba ma zan yarda in mutu ni kadai in barsu su ci gaba soyayya ba gara a yi mutuwar kasko. Ke aina"u kin ma san yadda nake son Captain kuwa? Ni fa ina jin ko uwar sa ba zata fini sonsa ba, ita dai ta haifamini shi, shi ya sa ma idan naga tana wani nan-nan da shi har haushi nake ji, sai in ga kamar zata raba mu ne, Aina'u tayi ajiyar hrt tace, safeena kenan lamarinki sai ke. Ni dai shawarata ki bar cikin nan baki san irin albarkar da yake tattare da shi ba. Aneesa na ckin dakin baccin safeena tayi zuru tana jin wannan zance mai kama da shirin film. Ita kam duk yadda take tunanin safeena ashe ta wuce nan, lallai duk wadda Allah ya hada kishi tare da ita ta shiga3. Ko da yake ma Ishaq baya da ra'ayin kara aure don basu taba jin ya furta ba. Tana dakin har kawar ta tafi safeena ta zo ta suka cigaba da gyaran dakin. Ita a tunanin safeena Aneesa bata jiyo hirarsu ba, kuma ko da ta ji ba abu ne da ya shefta ba, tunda ta san Aneesa babu ruwanta da abinda bai shafeta ba. 38) Ranar litinin Hajiya tayiwa Ishaq waya cewa Mamansu Aneesa ta haihu, amma yaron bai zo da rai ba. Sai dai lafiyarta lau. Da yake ma hajiya na gidansu Aneesa ne sai ta ba maman wayar suka gaisa da Ishaw yayi mata sannu da jiki. Da ya dawo gida da yamma ne ya kira Aneesa da sadiya yake gaya nusu. Aneesa duk sai ta rude ta soma sharar kwalla wai ita gobe gida zata tafi. Yace bayan na gaya miki maman lfiyarta lau, munyi ma magana da ita, baki yarda ba kenan? Tace ni so nake in ganta shi ya sa, yace zaki ganta amma ba gobe ba, saboda nine zan maida ki gida. Ina son zuwa nima amma sai ranar asabar, saboda gabadaya wannan satin ina da tafiye2 kuma ba ma kasar nan bane. Ki bari idan natafi gobe sai friday zan dawo sai mu tafi. Ba don san ran Aneesa ba ta hkr. Tunda babu yadda zatayi$ Ranar da zasu tafi kayayyaki sosai Ishaq din ya saya musu na kashin kansu, don a tafiye2 da yayi naa jigilar fasinja kasashe, acan ma ya siyo masu tsarabar abayoyi da takalma da jakunkuna masu kyau. Don har mama da Hajiya ya sayo masu takal wasu en india masu kyau. Ita ma safeena tayi masu dinkuna irin nasu na en gayu en jami"a don tare ma ta dauke su a motarta suka je gurin tailor ya gansu ya babbance awonsu, saboda sadiya tafi Aneesa jiki, ita Aneesa falen2 ce ajiki, kirjinta ne ke da cika da hips dinta. Suna hanyar dawowa Aneesa tace, Aunty naji kince siket za'ayi mana kala3, duka ne dubu biyar? Tace, a'a ko wani set ne dubu biyar, mu dinki a abuja akwai kyau, amma da tsada. Aneesa tace aunty mu a zariya ba zai wuce dubu daya daya ba, gashi telolinmu sun iya dinki sosai.. Babu wani babbanci dana abujan. Ko zamu amso ne mu bada a can zarian? Tace ku barshi kawai, kinsan mu nan Abuja akwai tsadar rauyuwa komai na abuja mai tsada ne. Shi yasa duk wanda kika gani yana zaune a cikin garin Abuja, to ya ci ya tada kai ne. 39) Da wuri suka baro abuja saboda ranar Ishaq zai dawo shi da su Suhail akayo tafiyar saboda rigimarsu. Sai sun biyo shi, ba arziki ishaq ya sha Safeena ya shirya su tunda ba kwana zaiyi ba, ko ma kwana ne ya kama shi ba damuwa zaiyi ba. Jikin safeena har yanxu laulayi take sosai, tunda har karin ruwan anyi mata agida, saboda yawan Amai. Aneesa a tsaitsaye ta gaida Hajiya tace bari taje ta duba jikin Mama zata dawo anjima. Ishaq ya dubeta yace ku tafi da su sultan nima gani nan shigowa, ku gaidata. Sadiya ta taya ta diban kayanta har sabon troley da Ishaq ya saya masu kowa babba, aciki suka xubo kayansu. Shara suka iske Maman nayi a dakinta Aneesa nayin sallama tayi sauri ta amsa tsintsinyar tana cewa Mama kece da shara har kin warware ina Aisha fah? Tace na aiketa sannun ku da zuwa, sannu sadiya kun sha abuja, ashe har da mazajena aka zo. An zo mana da cefane ko ni da Hajiya? Ta kamo su tana tambayrsu, sultan ya laluba Aljihuns ya dauko sabon kudi ya mika mata, yace gashi kudin cefanen. Da Mama da su Aneesa me zasuyi ba dariya ba. Shi ma Suhail ya kwaso nasa kudin ya ba mama akayi ta musu dariya. Su Aneesa suka gaida Mama da jiki. Aneesa ta kara da cewa ai ranar da Yaya ya fada mana kin haihu dan baizo da rai ba nayi ta kuka nace gobe gida zan dawo, maman tace ai kuka? To idan kika dawo me zaki yi mini? Tace abubuwa da yawa zanyi miki mama tunda na san baki da mai taimaka miki sai Allah, yanzun baga irinta nan ba sha naga tarar kinayi. 41) Ji dadi wai duk wanda Ya Ishaq yake sayo musu a Abuja ita baya mata dadin na zaria. Da yamma Aneesa ta fidda tsarabar jama'ar cikin gida ta tafi kai musu, ta shiga dakin Hanne ta durkusa ta bata su subulai da mayuka da turare, en matan dakin sun cikin dakin, uwar ta kada baki tace. Ai fa ansha abuja dole kuyo tsaraba, balle ana tayi musu dawainiyya da 'ya'ya ba dangin iya bana baba. Aneesa na jin haka ta yi saurin mikewa zata fice taji babbar diyar Hanne na cewa, ke ko mama ba dole ba gidan maiko, tafi tafi ma sai kiji wata babbar magana ta bullo hadin zaumuntar dole, ba dangin iya ba na baba. 'Ya'yan suka sheke da dariya. Aneesa da sauri har tana tuntube ta afka dakin Halima, 'ya ta mutanen Abuja tlfy na ganki a hargitse? Aneesa sarkin saurin kuka nan da manyan fararen idanunta suka antayo da hawaye. Halima tace gidanmu ko? Ai shikenan kin dawo za su fara halinsu da kina can abinki kamar kada ki dawo, dibi yadda kika yi kyau kamar wata baturiya, hankalinki kwamce a can, nan ko tsegumi da gulmace2 kadai za su tsangwami zuciyar mutum, kai wannan musibaa Allah ka kawo mana iyakarta $ yanzun me ya faru kuma? Aneesa ta share hawayenta da agefen hannunta ta gayawa Halima cin fuskar da sukai mata daga abin arziki. Halima tayi murmushi tace kai aneesa. Wlh kinso zubda hawayenki a banza ne, yanzun meye sabo a wajenki cikin halayyar Hanne da yaranta? Sharri ko bakin cikinsu wanenen baki sani ba. Ishaq dai abin arziki ya hada uwarsa da taki, har suka zama tamkar sun fito ciki daya, kuma 'ya'yansu dole kuyi zumunci. Har gashi muma muna cin tubarrakinku, ko da yake alheri halinsune, amma ai babu abinda da ba sayi mana na alheri kuma suna amshewa suna jin dadi, amma don butulci irin na mutumin yau, sai kuma sune za ayi wa hassada a bi su da kulli. Shi don Allah ina laifin wanda ke kaunar naka? Mu kam babu abinda zamu ce musu sai san barka. Allah ya ninnunka ma ishaq arzikinsa ya kara budo masa hanyoyin alheri, ki rabu da su ki share hawayenki, kada ma fatima taji wannan maganar ki barsu da sharrinsu. 42) Da dare ne Maman Aneesa ke gaya wa Aneesa wani labari da ya razanar na da ita, Karama yau fa saura sati daya a daurawa Abbanku aure da wata bazawara anan cikin zariya take can bakin kasuwa take. Aneesaa ta dafe kirji tace mama aure? Yanzun abinda. Abba zai yi miki kenan? Alhalin ke da shi ba wata jituwa kuke ba, sannan zai karo wata a tsakaninku, me kika yi masa dai yi miki sakayyar kishiya? Mama tace, kash! Karama ban son jin haka daga bakinki ba, Abbanku yana da halin auren mace uku yanzun ya hadamu, ba shi da rashin wadata, kuma ni banyi bakin cikin aurensa ba, addu'ata dai Allah ya daidaita tsakaninmu, ya sa hakan zai zamo alheri a garemu dukkanmu. Ina fatan idan ta zo zaku riketa a matsayin uwa da kowane irin hali ta zo mu dogara ga Allah don shine shahidi. Dakins Aneesa ciki da falo ne, sai yace su koma dakin mamansu anan ne zai saka amaryarsa, Allah ya sa dakin maman falo ne da dakuna biyu ciki, sai tace su Aneesa su gyara daya dakin, ita ta dauka daya. Gaba daya gidan Abbansu ya saka akayi fenti har da dakin maman sai dai ko tsinke bai bata ba, ko ya canza mata na fadar kishiya ba. Hajiya Ishaq itace ta dinga tausar zuciyar maman duk da dai dama ba wai ta tada hankalinta bane. Hajiya ta bata kyautar wasu lafiyayyun kujeru sets da take ajiye da su awani daki a gidan. Wadanda masu ne kila ko amaryar ba zata zo da irinsu ba, nan da nan Halima ta taya su Aneesa aka fidda tsoffin kujerun mama aka zuba sabbin, ga leda da labule ta siya komai yayi sabo a falon. Da abbansu Aneesa ya dawo ya shigo dakin sai yayi sororo yana kallon dakin tayi saurin gaya masa inda kujerun suka fito labulai da leda ita kuma ta siya da kudin da Ishaq ya bata. 43) Tabe baki yayi yace, ai bansan ke 'yar gatan zuriar Hajiya ce ban tada hankalina inyi miki komai ba, nasan ba zata kyaleki haka ba. Murmushi kawai Mama tayi don ya san ita mai hkr ce, shi yasa ya fadi haka, kuma ya ma riga ya san ko da bata masa hankali ba, amma a zuciyarta sai da tace, oh Allah mutum bai rasa abinda zai kyautata mini inji dadi ba, amma don bai min hidima ba, ko ajikinsa, alhali shine ya cancanci yayi fiye da abinda Hajiya ke mini, amma babu ruwansa tamkar zaman Hajiya da zuri'arta nakeyi. Ranar asabar aka daurawa Abbansu Aneesa aure, kuma aranar ne da dare matar ta tare, wadda a yadda ya gaya wa maman cewa 'ya'yanta 3 mijinta tsarain mota yayi ya mtu ya bar marayu. ************* Zaman su Ya faro abin sha'wa kasancewar Fatima( mama) ta kama girmanta na babban su kuma su Aneesa kanninta sun maida amaryar tamkar uwa kullum ta rugumesu tamkar 'ya'yanta. Addua fatima a kullum take kada Allah ya aiko da baraka, a tskanin wannan zama nasu da amarya ta z da ita ya saje cikin 'ya'yan gidan tamkat nan aka haifeshi. Ashe tsuge bata kare ba wai , an sai biri an sayi kura, en hana ruwa gudu suna nan sun sa idanu, ba haka ransu ya so ba, Hanne da yaranta sun so ne ai sanadin amarya wulakancin da akewa fatima da 'ya'yanta ya ninka na baya sai ga shi suka ga akasjin haka, wannan abu yayi wa Hanne ciwo shiyasa taci alwashin cikin ire2 amakircinta sai tayi kutungwila ta haddasa rikici a gidansu Aneesa, wannan 'ya'yanta take gayan mat, kaji shirme, wai yaranta take batawa. Allah ka ganar da wanda ya kauce hanya, rashin lfya ya samo asaline wata ranata da Fatima bata nan, su Aneesa sun tafi makaranta hadda da suke xuwa a tudun wada wato Nurul tilawa, duk ranar asabar da lahadi, idan suka tafi karfe 8am sai 6pm suke dawowa. MIJIN ARO 1**8 44) Gida ya rage da Basira amarya sai er diyarta, tana ta hidimat dora girkin rana saboda 1pm mai mashi zaizo ya dauko abincin da yake kawai su Aneesa makarantar. Hanne ta shigo gidan saboda taga abbansu Aneesa ma ya tada motarsa ya fita. Basira ta dubi hanne, tace lah sannu mamansu haula, hala en aike kike nema? Hanne ta tabe baki cike da iya haddasa husuma, tace yan aike? Ai 'ya'yan sasan nan basu aikuwa. Ai daga su sai uwarsu suke rayuwa, ko kin taba ganin yaran na shiga wani sasa balle a aike su? Ai gidan nan tsakanin ko da su ido, babu kamar mai kulu2 idon nan irin na uwarta. Mai hali irin uwarta da bata ganin kowa da kima, Basira tayi murmushi tace wa kenan? Hala aysha? Hanne tace wace aysha? Ai aysha ce tayo hali irin na ubanta ai tana shiga cikinmu, Wannan sumuma kashe din Aneesa miskila marar magana irin uwarta, cikinsu fal da mugun abu. Basira tayi murmushi tace, ni kam kinga kaf yaran nan ba wanda jinina ya hadu da shi irin Aneesa don tafi aysha hankali da nutsuwa ga ladabi da biyyaya, ko ubansu na fadin haka, aneesa bata da kwiuwa irin aysha. Nikam ita da uwarta basu da wani aibu bansani ba ko nan gaba ma gani tunda ban dade ba. Hanne tace ai kuwa nan gaba za su fito miki da halinsu na asali, amma yanzun ba zaki gane su ba, tunda ke xuwan yau ce, sai gaba zaki gane idan suka hadar miki kai su tasamma korarki cikin gidan. In banda ke wa aka bari ta shigo gidan, sai ya nemu abu kiji abu rigidi2 sai kuma kiji shiru, anbi dare an bi rana an hana auren kema Allah ne ya nufa ga rabo nan ma kila an samu, tunda jiya nake cema sa ina amarya, yace kina kwance massara ta rufe ki har ina masa tsiya yana dariya, kinga yanzun ko cikin gareki, idan baki sa'a ba sai an raba ki da shi. Ki bar ganin matar nan kamar ta Allah kullum cikin hijab zulum2 mugun abinda ke zuciyarta yafi karfin tunani. 45) Ita dai Basira shiru tayi bayan tace Allah ya kyauta. Sai Hanne tace, bari in koma gida dama na leko ne in ga jikin naki na dauka har yanzu kina kwance ne, ashe kin mike na dole kina bautar girki, ita da 'ya'yanta sun fice abinsu tunda sunga kin juri wahala ko ba girkinki ba dole kiyi, idan kina son zaman gidansu. Gwiwa ba kwari Hanne ta fita, tunda sam ba sami yadda take so ba, duk yadda ta dawo tsegumin Fatima da 'ya'yanta amarya Basira bai shiga kunnenta ba, amma duk da haka ta sha alwashin yau da gobe sai tayi nasara. Hakan ne kuwa ta kasance, don kuwa yawan shigiwan da Hanne takeyi a boye da wanda 'ya'yanta keyi sun wa Basira hudubar tsiya, ya soma tasiri a zuciyarta, saboda yanzu ta kai ga ranar da ba garkinta ba, bata taya Fatima ko tsinke balle idan Fatima tana uzurin fita, cewa tayi ba zatayi ba, duk mai girkin idan zai fita yayi abinsa kafin ya fita, kuma dole mutum ya dawo da wuri ya dora na dare, amma ita Basira daga baya Hanne ta zuga ta akan idan tana da girki anguwa ta kamata kada ma ta tsaya bata tym dinta wajen yi musu girki, tayi tafiyarta dole Fatiman tayi ko don cikinta dana yaranta, in dan gudar diyarta ne ta dinga tafiya da abarta, hakan kuwa akayi, ita dai Mamansu Aneesa ba tace komai ba idanu ta kawo ta zuba ma Basira tunda ta san zugata akeyi. Ga kara da take yawan kaiwa Abbansu Aneesa tace Fatima tayi mata abu kaza ba ya bincike sai ya hau kai ya zauna ya dinga fada, idan kuwa su Aneesa ne ranar sai jikinsu ya gaya musu, aysha ce kawai bata kai kararta saboda ta lura ita er gaban goshin ubance, kuma kota kai kararta ba ya daukar mataki, shi ya sa ta hkr Hanne tace ta daina, ta taya shi som Aysha zasu fi daidaitawa. Ranar wata monday su Aneesa sun dawo sch kenan ko abinci ba su ci ba, Basira ta fito ta dubi aneesa tace, Garin tuwonmu ya kare ga masara can a buhun bagco ki dauka ki kai mini sirfe da nika. 46) Aneesa tace, ina Iliya almajiri fa? Tunda safe da kin bashi da yanzun anyi nikan, tace banda dama baa uwar iyayi, ke kadai nake jira ki dawo ki kai mini, shi ai ba bawan gidanku bane da komai za'a ce sai shi. Kamar tace ga Aysha nan ai itace kasa da ita, sai dai tayi shiru saboda ganin Mama ta fito ranta a bace ta dubi Aneesa, tace ke karama! Basira sa'arki ce zaki fada ta fada? Ko ko shi Iliyan bawanki ne, to maza kiyi sallah ki ci abinci kije ki kai bana son rainin arziki. Allah ya sa Aneesa ma tayi sallah shi yasa tana tube kayan ta ta kewaya bayi ta wanke jikinta ta gyara kanta sannan ta fito ta danci abinci kadan, sai ta dauki ba buhun tana fitowa zauren gidansu suka yi kicibis da sagir ya dubeta, ya dubi buhun hannunta yace, Aneesa ina zuwa haka ne daga dawowarku sch? Tace wlh an aike ni ne, daga ina haka yace makaranta, na sauka anan dan kawai in ganki inji sanyi gashi kuma fita zakiyi. Tace, to ba gani ka ganni ba, ai kaji sanyin ko? Yace sosai ma, amma kuma ai ba ganinki kadai zanyi ba, hira nazo yi. Tace, sai ka jirani in dawo ai ba zan dade ba. Ya leka buhun hannunta ya ga tsabar masara yace, ba dai kace mai kai nika ba? Yace Haba haba, wlh kin wuce kaiwa tunda kina da kanne, kuma kuna da almajirai a gidan nan ni bani in kai. Amma gaskiyya ba zan yada kije bin layin nika ba. Yana kici-kicin amsar buhun ita kuma ta hana shi suna haka sai ga daya daga cikin yaran Hanne zai wuce cikin gida, ya tsaya yace k. Sagir ina wuni? Yace lfy lau, zo nan ina zaka? Ba ko ina, yauwa ta amshi buhun hannun yayarka kaje ka kai mata nika da sirfe yanzun nan ka dawo ina jiranka anan. Ya amsa jiki na rawa sagir ya ciro naira dari a aljihunsa ya mika masa ta fi, ita dai Aneesa tana tsaye tana kallon ikon Allah, ita kam tasan in baya ga 'ya'yan Hanne na tson sagir babu yadda za'ayi salisu ya kai nikan nan, ko da kuwa uwarsa ce ta aike shi, sai ta bashi lada yake zuwa, in ma bai gama ba ko ta bashi ladan ta bishi da lallashi ba zai je ba, idan kuma ya amsa to yana fita zai aiko yara da aiken ya gudu abinsa, idan abin da za ayi anfani da shi gurin girki ne, har sai wani ya siyo ta hirka bai dawo gidan ba don sangarta, to ana gama abincin zata sa aje anemo shi, wai ya zo ya ci abinci, ko ita da kanta ta dauka gyale ta tafi nemansa. 47) Suna nan a zauren suna hirarsu ta masoya, su Haulata suka fito za su fita. Yayi daidai da dawowar Salisu daga kai nika, agabn idonsu ya mikawa Aneesa nikan sannan ya ba sagir sauran chanjin. Suka gaida kawunsu suka fita, ba su dade ba sai ga su sun dawo. Aneesa na ganinsu ta san tsugudidi ya dawo da su, tym din da suka fito za su sake fita suke ce mamanmu tace in ka gama ka shiga zata baka sako can gida. Ya daure fuska yace, daman kun dawo ne ku gaya mata na zo gidan ban shiga ba gurinta ba? Ku dai ba kwa rabo da tsegumi, Haula tace mu bamu gaya mata ba dama tana neman salisu ne, daya shiga yanzun shine yace ba yawo yaje ba, kainme ka aike shi idan karyane ta tambayemu. Shine ta atambayemu, muka ce eh zaka zo kana zure. Ya gayara fuskarsa yace, to naji kun kyauta, shima salisun daga yawonsa ya dawo na aikeshi, shine zai fake da cewa ni na aike shi, ita kan Aneesa ta san wannan kai mata nika da salisu yayi sai ya janyo jidali tsakaninta da Hanne har da mamansu. Bayan sun fita ta dubi sagir tace, bari inje in kai nikan cikin gida, kaima kaje gurin kiran da aka maka. Ai kuwa yana shiga yayarsa tayi kicin2 dai rai tace, meye dalilin da za a aiki Aneesa dan ita shaffafiya da mai ce zaka amsa ka ba dana don shi bawa ne, ita kuma tafi karfin a aiketa dole ita ga budurwa, in banda kinibibi ina kanneta da ba a ba su ba sai nawa yaran. To wlh ahir dinka kada ka kuma yi mini haka, in hutu kake nema mata ai da kaine ya ya kamata ka zo ka dinga zuwa mata aiken, tunda ka zama sullutu. Yayi murmushi da yake shi mai barkwanci ne, kuma ba shi da surin fushi, yace ni ba don zakice na zama karai ba ai, da na dawo gidan nan ko don in dinga tayata ayyukan da naga take sha kullum. Taja Uban tsaki, au abin ma wasa ka maida shi? Tunda ka maisheni abokiyar wasanka, to ni zan gamu da Aneesan gobe idan aka aiketa ba zata kai ba, yarana ba, sanin halin yayarsa tasa yasa ake barkwancinsa gefe ya soma magana ta fahimta da fadin gaskiyya da ya ba mata akan zumuncinsu da ta riga ta tarwatsa. 48) Allah ya hanne a bar maganar wasa, Aneesa ko ba soyayya tsakanina da ita ai er uwar salisu ce, ta jini ko ni kawunsa bance yaje mata aike ba zai iya zuwa mata ba, idan tace yace gaskiyya in ma da wani abu tsakaninsu da iyaye bai kamata ku dinga saka 'ya'yanku a ciki ba, saboda zumuncinsu kuke ruguzawa tunda idan ki ba zu kuyi ba tsakaninku, su dole ne suyi zumunci da juna tunda alakar jini ta hada su, kuma alakar jini wlh ta tafi gaban wasa, xumunci dole suyi shi tunda Allah ne da kansa yayi maganar zumunci dole suyi shi tunda Allah ne da kansa yayi maganar zumunci kuma duk wanda baiyi shi a duniya ba, dole zai yi shi alahira, to ba gara ayi shi tun a duniya ba cikin dadin rai da kaunar juna. Tunda rayuwar duniyar 'yar kadan ce ta lahira tafi ta duniya tsayi nesa ba akusa ba, itace mara iyaka. Tayi murmushin da bai kai ciki ba, tace sagir kenan, in dai wa'azinka akansu Aneesa ne na riga na saba jinsa da dai akan wani abu ne kila zan dauka, amma banda wadancan gara ma ka kyayeni, tun kafin namu zumunci ya baci ni da kai. Yayi murmushi a ransa yace, in dai zumunci ne da ke ai da tuntuni ya lalace da ace ina daka ta taki, in banda ni cikin en uwa wa yake jurar halinki, har vewa ake yi ba ni da zuciya inji en dakinmu. Yace ai ni da ke zumuncimu babu mai raba shi, tunda ko alahira sai munyi shi, wannan zumuncin yaran nan nake son ki kule musu shi gam2 tinda dai kece babba a gidan nan. Inbanda Goggo ita kam ba a sata alissafi, tunda mara lfy ce amma Allah yanxun kece uwar gidan nan. Ko shawara za ayi dole a ce kece kan gaba. Ta tabe baki, naji nasiharka yaya sagir, ka tashi ka tafi. Yayi dariya ya kwanta bisa doguwar kujerarta yace, ni ba yanzun zan tafi ba sai naci tuwon dare. 49). Tsarin zaman gidansu Aneesa yanzu ya chanza kwata2, babu wani kwanciyar hankali, saboda Basira yau gobe yasa ta dauki zugar Hanne dadin munafuncinma, yaran hanne yanxun dakin Basira suke wuni en matan. Duk ranar girkinta ba yin abinci yadda za'a koshi, in ma miya ce ta kara kana cin abinci to baka isa ta kara maka ba, sai dai ka ci gaya ko ka hkr da abincin, mama da ta lura da gayya Basira keyin hakan sai tana dafa musu wani idan basu koshi ba, nan ma Basira ta gaya ma maigidan, yace sam bai yadda akara yi masa girki 2 ba. Idan mutum bai koshi ba ya hkr, wai sharri ne kawai za ace a gidan sa ba adafa abincin isasshe. Sai mama tanayin miya ta ajiye idan basu koshi ba sai su siyo biredi suci da miya, anan ma ta kai masa tsgeumi yayi ta fada wai munafinci ne... Mama sai dai ta shige kuryar daki tayi ta kuka don bata da wanda zata haywa, yayai mata maganin abin sai Allah shi yasa ta kai masa kukanta. Yawanci idan lamarin gidan ya ishi Aneesa, in dai mama bata da girki ranar sai ta gudu gidan Hajiya abinta tayi kwanciyarta ta huta, saboda gidan bata isa ta kwanta ta huta ba, abbansu na ganinta akwance zaice mazata tashi taje ta ya auntyn su aiki, to akan taya aikin watarana sai ta kai kararta tace tayi mata kaza ba daidai ba. Tana kwance bisa kujerar hajiya idanuwanta na bisa Tv da remote a hannunta tana latse latse daga karshe ta kamo tashar saudi qur'an, tana kallon yadda yara kanana ke kwararo karatun qur'ani cikin murya mai dadi ga tajweed sun fiddawa. Tana tallabe da goshinta tana sauraron amma idanunta a rufe, har hajiya ta fito daga dakin baccinta, tazo gefen Aneesan ta zauna tana cewa, jikine ko garin ne yau naji ki ba surutu ne balle dan girkin da ake mini, me ya faru? HAUSA Novels BOOK MIJIN ARO 1**9 50) Aneesa ta girgiza kai tace, ba komai ba dai naji dadi ne, tace me ke miki ciwo? Ni babu abinda ke min ciwo, haka nan dai naji jikina da garin ba sayi min dadi, Hajiya ta gyara zamanta tace, ruwa baya tsami banza amma ni nasan ba ya wuce matsalar gidanku wadda a kullum nuna miki nake yi hkr da addua zai iya yiwa mutum maganin duk wata matsala da ta sha karfinsa, bana so ki dinga sa damuwa da tunani a ranki sai ki ga kinga kankanuwarki ace jininki ya hau. Ko ita maman ku ba ki ga hkr take yi ba, duk da dai dama ita mai hkr ce, shi hkrn ai baya baci, kuma yana da ranarsa, ku cigaba da hkr wata rana sai labari Aneesa ta sauke ajiyar zuciya tace, shin wai hajiya idan akayi aure saurayi da budurwa, suna son juna dama kiyayya na biyo baya ne idan suka hayyafa? Hajiya tace, sam kiyayya bata biyi bayan zaman masoya, in dai sun gina soyayyatsu ne da tubali mai nagta, kuma suna son juna tsakani da Allah. Amma ko da tsakani da Allah ne suke son junan indai an samu wasu na shiga tsakani, in dai daya cikin masoyan ya bada kofar da za akawo cikas din abokin zamansa to tabbas zaki ga mummunar baraka, ta gifta tskaninsu ko da dayan shi bai bada kofa ta wajensa ba, sanna abu na 2 shine babbancin ra'ayi, in dai har za su dinga samun babbancin raayi na son zuciya bawai dalilin daya ya sabi Allah bane, to nan ma zasu dinga samun sabani wadda ba abinda zai biyo bayan sabanin sai kiyayya. Aneesa ta sake, Jefo mata wata tambayar, to Hajiya idan aka yiwa mutum kishiya dama dole sai daya ya cuci daya, shima mijin dole ya dinga babbanci yana wulakanta daya, ita wadda yake so sam ba zaiga nata laifin ba ko da tayi? Hajiya tace duk inda kika ga abokin zama 2 ko fiye sun hadu a inuwar mutum daya idan kika ga sun hada kai to daga namiji ne, idan ya kasance adali, in kuma kika ga ba hadin kai to ko dai baya adalci tsakaninsu ko kuma akwai matsala cikin matan. 51) Amma yawancin rashin zaman lfy kishiyoyi abu 2 ne rashin adakci daga wurin mijin ko kuma akwai masu shuga tsakani. Wadan da ba su da burin su ga ana zaman lfy. Akwai wasu kuma basu ma taka kara sun karya ba, zaki ga sun kawo matsalolon, kamar kowa ta dinga ganin auro ki akayi nima auro ni akayi. Babu ragayya tsakanin juna ko su singa wa juna gani2 da sauran su dai. Shi yasa duk rintsi ya kasance kai ka zauna da dan uwanka tsakani da Allah zuciya daya. To sai ki ga komai ya zo maka da sauki. Aneesa ta jinjina kai tace wadannan matsalokin kusan sune a gidanmu. Shi ya sa ni insha Allah ba zan auri saurayin da muke son juna ba, gara a aura mini wanda iyaye suka kawo sukace shi suke so, sannan bana son kishiya don ni dai gidan mu naga isharar zama da kishiyoyi matsala ce babba, wanda in bakayi sa'a ba ciwon xuciya sai ya kamaka ya kasheka abanza. Ni dai wlh ina tson kishiya, kada Allah ya hada ni da ita. Hajiya tayi dariya tace ki kwantar da hankalinki kishiya ba komai bace face alheri, duk sharrinta indai zuciyarki da tsarki sai kin gagareta, ke dai kiyi fatan ko da Allah zai hada ki da ita, to ya hada ki da tagari. Aneesa taxe ni dai nasan Maman kullum burinta alheri ne tunda Basira ta zo gidan nan bata taba fadar aibunta ba, ko mu muma bata barin mu fada. Ko da zatayi mana badaidai ba, mama ta dinga yi mana wa'azi da nasiha kenan akan hkr. Ta ya akayi basira ke cin Galaba akanta gurin Abbanmu, duk makircin da ta gaya masa yake dauka har ya dinga yiwa Maman cin mutunci ko da yaushe tace, idan kinga haka ta faru to jarabawa ce Allah keyi bawansa ya gani zai iya yin hkr, idan yayi hkrn sai ya ga sakyayyar alheri a tym din bai zata ba, idan kuma bawa ya kasa hkr to sai ya ciga ba da ganin ba badaidai ba arayuwarsa, ita mamanku hkrn da takeyi insha Allahi zai yi mata rana, ko mu dade ko mujima. 52) Aneesa sun gama xams din 2nd term kenan, Ishaq yayi waya safeena ta haihu twins again. A ranaar aneesa tayi tsallen murna ita da hajiya aka rasa gane wa ya fi wani farin ciki. Ta dubi Hajiya tace, amma dai don Allah zakije abujan kiga 'ya biyun ko? Hajiya tace, me zanje nayi? Duk jama'ar da za suje basu isa ba sai na je? Tace Haba hajiya shima fa yaya Ishaq yana son yaga kinje gidansa, shi ba wani dan fari ba amma kin dau kunyar Maman su sadiya kin dora masa shima matarsa ai saita ga kamar ba kya sonsa ne? Tace indai sai naje gidansa ne zata ce ina sonsa tace, to kada tace, tunda ita tana sonsa ai shikkenan. Ana gobe suna jama'ar zaria ta isa abuja ciki har da Hajiya, wadda da kyar da sudin goshi taje, don kuwa saida Ishaq ya zo zaria yayi lallashi sannan taje, a cewarta bata ga dalilin zauwan nata ba, yara dai idan akayi arbain ai za su zo ta gansu. Yaran kuwa kyawaawa tamkar su Sultan ga shi suma sai ka sha wuya zaka iya banbance tsakaninsu. Su ma canza suna akayi. Hassana Yasmin, Hussaina kuma Yusra. Taron sunan ya kayatar, safeena ta kece raini cikin tsaddadun kaya ita da yaranta, ji take tamkar ta fi kowace mace sa'ar miji, koko ita kadai Ishaq ya mallaka a duniya, domin kuwa ya kashe mata kudi ita da gidanta kamar ba gobe, dama burinta kenan, kawayenta na jami'a su zo ga yadda take bushasha agidanta. Duk wanda ya zo taron nan sai da ya tafi da katuwar jaka shake da abin arziki mai dauke da hoton twins da nasu Suhail a kasa. 53) Aneeesa tana ajin kusa da na karshe ne a halin yanzun, ta zama cikakkiyar budurwa farace ita tas, irin farin nan mai haske, tana da tsayi amma bata da jiki, sai dai fasalinta mai kyau ne saboda kirar kalangu da Allah yayi mata ga yalwar gashi, kirjinta cikakke ne ta yadda zai dauki hankalin duk mutumin da zai tsura mata idanu. Shi ya sa ko da agida take ta faya sanya gyale, idan zata fita kuwa babban hjibi take sakawa. Agidan Hajiya kuwa tunda gidan na jama'a ne ko da yaushe bata rabo da Hajibinta. In dai za a aiki Aneesa to ta dinga cin kar da gaisuwar samari kenan. Da suka bata kula su. Sai suka kawo kansu gida, da yake Abbanta yayi nata kashedin kada ya ganta ta tsaya da wani namiki. Shi ya sa ko sun aiko bata fita, idan mutum ya gaji da nacin zuwa sai samawa kansa lfya. Mutum daya ne har yanzun suke tare da shi, shine Sagir shima albarkacin yana kamar dan gidan ne. Ba a jamza birki ba. Kuma natsattsa ne shi, yana gayawa Aneesa da zarar ta gama secondary zai aurar da ita ne. To ita abinda ke bata mamaki yace aurar da ita zaiyi, amma ya hanata tsayaea da kowa, to ko shine zai zabo mata mijin. Ko yana nufin Sagir kawai zai bata tunda da shi kadai ya kyaleta suna tsyawa. In dai kuwa haka ne, to ta yarda da zabinsa kasancewar tana son sagir din, komai nasa mai kyau ne, daga siffa har zuri'a mai kyau sannan mai ilimi ne duka biyun, yanzun haka ya tafi bautar kasa Abia state, a yadda ya sha gayawa Aneesa da ya dawo za afara maganar aurensu, tunda yana da tabbacin aiki a hanni da zarar ya dawo. Zasu iya samun matsayar aurensu ta bangaren Yayarsa Hanne saboda tun asali tana dawa da wannan soyayyar tasu, kullum aikinta kenan sukar aneesa a gurin sagir, shi kuma yana nuna mata ko meye halin Aneesa zai iya zama da ita, tunda yana sonta, can gidan su ma haka take sukar lamarin sai ya kasance gaba daya kannen sagir din sun tsani Aneesa saboda irin tarin batancin da takewa mata, iyayensu mata ne kawai su ke son wannan alaka ta Aneesa da Sagir. 54) Basura amaryar Abbansu ta haihu kusan shekarar yarinyar daya kenan. Ita kuma maman su Aneesa tana dauke da tsohon ciki, wanda girman cikin tamkar na en biyu ne, gashi tunda ta sami cikin take fama da lararu har cikin ya tsufa gashi ta kumbura. Har anyi mata gwaje2 sun tabbatar da tana dauke da ciwon hawan jini, wanda ya soma taba lafiyarta. Wannan lamarin ya tashi hankalin jama'a musamman iyayenta da abokan arziki irin su Hajiya. Ishaq kam da yaji a washe garin ya iso Zaria. Ya sami maman ya tsa ta gaba da tambayoyin shin me ke damunta take tunani haka har hawan jini ya kamata, gashi zuciyarta na neman harbuwa da ciwo. Tayi dan murmushi tana latsa hannunta daya daya kumbura tace, babu abinda da ke damuna. Kawai Allah ne ya aiko min da wannan larurar. Ina nan ina addu'a kuma ku tayani. Ya tsurawa kafafunta idanu sun kumbura sintim sai sheki sukeyi. Ya numfasa yace, kafafun nan babu maganin da zasu sabesu? Haka ya zauna yana ta yiwa Mama magana ta kwantar da zuciya. Duk da ta boye masa damuwarta amma ai ya riga yasan komai, yasan irin zaman da sukeyi a gidan nan ita da yaranta, musamman Aneesa. Hajiya na gaya masa komai, kuma ya sha gayawa Maman duk wani abu idan ya taso na bukatarsu suje direct wurin Hajiya, kada su tambayi kowa, ita kuma Mama yau da gobe take dubwa shi ya sa wani tym din ko matsalar ta taso musu bata yarda Aneesa ta gayawa Hajiya, sai su hkr Allah ya kawo musu agaji. Da ishaq zai tafi ya bata dubu biyar, yace kuma idan wata bukata ta taso a gayawa Hajiya ko Aneesa ta gaya masa ta waya, ita ma Aneesa dubu 2 ya bata yace ta sayi kayan kwaliyya. A zuciyarta tayi dariya tace wai shi kullum ya bani kudi sai yace in sayi kayan kwaliyya, ko kuma so yake yaga tana kwaliyyar. Cikin Mama ya shiga watan haihuwa shiyasa, Aneesa ko makaranta ba kullum take zuwa ba, duk ranar da maman ta wayi gari ba karsashi. To bata zuwa, sai tayi zamanta tana lura da mamanta. 55) Ranar litinin Maman ta shirya ta tafi awo da yake asibitin kudi ne take xuwa, kuma babbar nurse din asibitin gidanta ba nisa tsakanin su da gidansu Mama, kuma tana da kirki har suna abin arziki da su Mama, yawanci ma idan Mama ta shirya da wuri tana aikowa mama ta zo tabi ta a motarta, su tafi asibitin. Yau ma mama na zuwa ta ganta waje jikin motarta tana jiran ta, suka yiwa juna murmushi. Ita ta soma gaida Mama. Maman jafar ina kwana? Ya jikin naki? Ta amsa da sauki, amman yau da ciwon mara na tashi kadan2, tace Allah ya sauwake bari mu karasa asibitin sai a duba ki, ina ganin ma haihuwa ce tunda EDD dinki har ya wuce, kila yau rike ki zamuyi. Tayi musrmushi tace, Allah yasa haihuwarce nima in huta, saboda yadda nake jin nauyin cikin nan kamar an dora min dutse, in bacin kunyi hoton kunce min daya ne, sai in ce ni nauyin mutum 2 nake ji. Allah dai ya raba ni da shi lfy, nurse din tace ameen maman jafar. A asibiti anyi wa mama awo suka ce insha Allahu zuwa gobe zata haihu. Amma idan ta kai gobe bata haihuwa ba, to da safe tayo shirin haihuwa ta zo asibitin. Su ka gaya mata adadin kudin da zata zo da shi. Da ta dawo gida, can sasan su Hanne ta shiga ta gaya ma Hanne yadda sukayi a asibitin. Amma ta iske Halima anyo mata waya kanwar babansu ba lfy ba lfy sosai acan kauyen sun tafi, kila gobe su dawo. Hanne tace idan Allah ya kaimu goben ba sai ku tafi da Aneesa ba, nu kuma ma biyo baya idan kin haihu. Dama maman ta gaya mata ne, ko zata ce zata rakata, tunda bata san ya haihuwar zata kasance ba, tabbas tasan da Halima na nan tare za su tafi ta rakata. Da abbansu aneesa ya dawo ta shiga dakinsa ta gaya masa, abinda akace a asibitin, sai ya kama fada, ni bani da kudi ahannuna yanzun da zan baki gobe kije asibiti, in banda janyowa mutum jidali, ya za'ayi haihiwa bata zo ba, suce aje asibiti. Ko ko su da kansu ne zasu janyo haihuwar da su sa mutum kashe kudi, to ni bani da su, sai na sama tym na amsa abank. 56) Mama ta sassauta murya tace ba wai kirkiro mini haihuwar za suyi ba, yau daman na gaya maka na tashi da ciwon mara shine, sukace haihuwa ce amma sai zuwa gobe, abinda yasa suka fi son in haihu a asibiti saboda sunce har yanzun kan yaron bai juyo kasa ba, akwai hadari. Ina fatan Allah ya kawo mini komai cikin sauki, ta mike da kyar ta bar masa dakin. Da daddare duk yaranta suna falonta. Suna kallo sun saka film din the message, ta tashi tsam daga cikin yaran ta shige dakinta ta kwanta. Ba barci zatayi ba, haka kurum ta ji tafi son zaman kadaici saboda hayaniyasu ta dameta. Aneesa da taji ta shiru a dakin sai ta biyo ta cikin dakin, ta zauna agefen gadon da Maman take, tace mama har kin kwanta ne? Tace Hayaniyar ce bana so shine, nazo na kwanta idona ma sam ba barci. Aneesa ta lura maman kamar tana cikin tsananin damuwa, saboda zahiririn abinda fuskarta ya bayyanar kenan. Tace mama hala zuwa asibitin goben ne ya dameki kike son saka zuciyarki cikin tunani. Tayi murmushinta da ta saba tace. Babu ko daya, saboda nasan duk abinda Allah ya hkunta shine zai faru akaina. Ni rayuwarku ke da en kannenki kawai nake dubawa nan gaba sai inga tamkar, abbanku watarana zai ce ya ga za daukar dawainyarku. Aneesa tace, idan zaice ya gaza mama ba gaki ba, mu ko da ke kadai zamu iya rayuwa, idan yace shi ya gaza damu, ba ga shi kina er sana'ar zannuwa ba, kuma ba laifi kina dan samu, a ciki Allah zai dunga taimakonki kina rufa mana asiri wata rana sai labari. Ta sake yi murmushin tace hmmm! Karama kenan, tunani na kada wata rana a wayi garo ni in riga Abbanku mutuwa, ina nan ma ya ki yi muku abinda ya wajaba akansa ina ga bana nan. Tace don Allah ki bar fadin haka, muna nan da ke sai kin aurar da mu har yaron dake cikinki. Sai kinga 'ya'yansa, tace Allah yasa inga yaran naku. 57) Kinga kece Babba ki hada kanku, duk da Aysha butsararra ce nasan nan gaba zata yi hankali tasan ina ke mata ciwo, yanzun yarinta ce kawai ke kwasarta. Tace, yanzun mama goben ya zakiyi da kudin zuwa asibitin? Tunda Abbanmu yace baya da shi, tace Allah zai rufa aisiri ina ganin kiyi sammakon zuwa wurin Malama Maimuna ki gaya mata uzurin da ke gabana, sai ta juya min kafin ta hada kudin zunnuwan wannan wata sai ta cire a ciki. Anees atace, yauwa hakan za'ayi da har na soma tunanin gaya wa Hajiya, tunda Ya Ishaq yace idan matsala ta taso agaya mata ko ayi masa waya$ tace gaskiyya ba za a gaya mata ba, dawainiyar da takeyi ita da danta tayi yawa, sai kace sune masu alhakin larurar mu, haba ido ba mudu ba ne, amma yasan kima. Aneesa da mamanta sun kai fiye da karfe daya na dare suna hira da tattauna al'amuran rayuwar yau da gobe. Maman na jefo mata en nasihohi cikin hirar. Da ta fahimci Aneesa barci yayi awon gaba da ita sai ta tashi tayi alwala ta soma sallar nafila, da ta idan ta cigaba da adduointa, har sai da tayi raka'atul fajr da sallar subahi sannan ta bar abin sallar. Tabi duka yaran ta tashe su dan suma suyi. Aneesa tana idarwa ta fita ta hura wutar itace tasa wa maman ruwan wanka kansancewar babu wutar nepa. Bayan tayi wanka ta shirya tsaf! Sannan ta taka a hankali tayi sallama dakin Abbansu Aneesa, ya amsa mata, sai da ta nemi izinin shiga sannan ta shiga, suna zaune shi da Basira ta hada musu tea mai kauri ga bread a gefe suna sha, ita kuwa can da yaranta ya barsu da koko, idan ma tea za su ha sai dai su sha ruwan bunu, saboda ba zai ba su madara ba ba kuma gata nan ta ruwa da ta gari a dakinsa. Kai duniya ina zaki da mu? Lahira akwai aiki a gaban marasa shuka gskiyya. Haka ta fada a zuciyarta. 58) Hannun kujerar da ke gefenta ta zauna, sanna ta gaisheshi, da taga Basira bata da niyyar tanka mata sai ta soma gaisheta, sannan ta tanka mata. Mama ta dubi maigidan tace, ni nayi shiri zan tafi asibitin, don kuwa har yanzu ina jin ciwon marar, da wa zamu tafi? Ya wani dubeta yace, da wa zaku tafi da ya wuce Aneesa tunda naga ita ta hannun damanki, jiya wajen sha dayan dare na leko dakin na jiku kuna, kulle a uwar daki kuna shawarwari ke baki da abokin shawara sai Aneesa, idan tayi aure sai ki koma kiyi da aysha. Tayi murmushi tace, ko aure bai raba mu ba, mutuwa ma zata iya raba mu. Ta mike tsam, dama ta dauka zai ce Basira ta rakata ne, amma tunda ya fad haka ko insha Allahu da Aneesan zata je, don ko menene ya sameta itace zata fi tausaya mata. Tana shiga daki ta tarar da aneesa har dama musu koko, ta zuba na Mana a babban kofi tana juyawa da ludayi don ya huce. Aneesa tace mama ke da wa zakuje asibitin? Tace da ke ya ce zamuje. Tace da ni kuma mama? Ni ce zan rakaki haihuwa? To haka yace na dauka zai ce muje da Basira, shine na tambya shi, amma tunda haka ne ra'aryinsa sai muje da ke din, babu komi Allah yana tare damu. Aneesa cike da damuwa ko tace. Sai mu tafi din amma ko in gayawa Hajiya ne, ko inyi waya tudun wada. Tace ki kyale kowa bana son gaya musu hankalinsu ya tashi, musamman Umma tunda ita ba zuwa zatayi ba, sai dai ta turo wani ya zo, kinga sai abarta cikin tunani, gara dai idan Allah ya saukeni lfy sai agaya musu hakan yafi dadi. Ta mikawa Mama kokon tace, ya soma hucewa gara kisha, ni bari inyi sauri in yi wanka mu tafi. Mama ta amshi kokon tana kurba a hankali sam bata jin dadin bakinta sha dai kawai takeyi don kada ta zauna cikin ba komai. Da za su tafi ta leka dakinsa shima yana kokarin fitowa ne zaije gurin aiki, tace masa zamu tafi Allah ya hada fuskokinmu da alheri, idan nayi maka wani ka yafe ni, kasan haihuwa siradin mutuwa ce ban sani ba ko zan tsallake. 60) Tace eh bata haihu ba, amma muna iyakn kokarinmu mu ga ta haihu da kanta. Amma idan haka bai yiwu ba dole aiki za'ayi mata, ki kira min babanku a wayar maman. Zan gaya masa halin da take ciki ne. Jikin Aneesa nan da nan ya shiga rawa, saboda jin irin halin da Mamanta tashiga. Ta kira lamabra Abban na su sai da ta kusa tsinkewa sannan taji ya dauka, sai ta mikawa Aunty nurse itace tayi masa bayanin komai, kuma tace ya kamata ya zo, ya kasance a gurin ko da za'a bukaci sa hannunsa idan ya kama ayi mata aiki. Yace yana nan zuwa idan ya gama da banki. Ciwo yayi wa Maman tsanani tace a kira mata Aneesa babu yadda za suyi, sai suka lullubeta sannan suka kira Aneesan, tana shigwa taga halin da Maman ke ciki sai ta soma kuka ta rike hannuwan Maman tamau. Mama tayi magana kyar, karama har yanzu Abbanku bai zo ba ko? Tace, na kira shi sun yi magana da Aunty nurse yace yana bank ne, amma zaizo, to yanzun na sake kira wai wayar akashe ta ke. Maman tayi murmushin nan nata wanda yawanci idan abu ya bata haushi a madadin ta nuna jin haushi, sai dai kaga tayi murmushi kawai, tace. Na so ya zo mu gana amma kila Allah ba zai ba shi iko ba, ni na san da wuya zan haifa abinda ke cikin nan nawa, kila Ajali na ne na kumsa, ko da bamu gana da Abbanku ba da sauran jama'ar gida duk ki gaya musu na yafe musu ni su yafeni. Allah ya sa na roki abbanku gafara yace ya gafarta mini, ki rokar min su Umma gafara, sannan ki cigaba da hkr da kannenki. Ku hada kanku.....(Crying) Allah yayi muku albarka ya kare ku a duk inda zaku kasance. Hawaye ya gangaro ta gefen idanun Maman, Aneesa kuka sosai takeyi, ta sa hannu ta goge wa maman hawayenta tace, Insha Allahu kina tare da mu mama, ba zaki mutu ki barmu ba, idan kika mutu waye gatanmu, waye zai kula da mu kamar ke, ba zaki mutu ba mama. Ta sake kankame hannun Maman tana kuka. Maman tace, kuyi hkr Allah shine gatanku, zai share muku hawaye fiye dani, rashi na ba zai nakasa rayuwarku ba, Allah zai kasance tare da ku.... 61) Aunty Nurse ta budo kofar dakin ta dubi Aneesa tace, haba aneesa ya zaki shigo ki kara tayar mata da hankali kina koke2 muna kokarin ganin jininta ya daidaita, amma zaki sa ya kara hawa. Aneesa tace maganar mutuwa take mini shi yasa nake kuka. Aunty Nurse ko mutuwar zatayi, tace sanin gaibu ai sai Allah. Ki kwantar da hankalinki Insha Allah ba zata mutu ba zata haihu lfy. Yanzu ki koma can gida ku taho da wani babba tunda mun sake kiran wayar babanku akashe take, gara wani cikin yar uwanku ya zo kusa, ba ke ya kamata kina tare da ita ba. Gidan kanwar maman shine mafi kusa da asibitin, don mai mashin Naira ashirin zuwa talatin zai kaita, shi yasa tayi shawara zuwa ta kirata tunda neman na gaggawa ne. Tana yin sallama a tsakar gida ta ganta tana yanka alayyahu, sallamar Aneesa kawai ta amsa tace, hala yaya Fatima ta haihu ne? Don wlh cikin satin nan kusan kullum sai nayi mafarki da ita, yau da na tashi nake gayawa Babansu, khalifa yace idan na gama abin da nake inje in ganta ko hankalina ya kwanta, yanzun haka azhar nayi da zan tafi. Aneesa tayi murmushin yake tace, bata haihu ba, amma tana asibiti ne zata haihu, shine akace in in gaya miki mu tafi, kila ma aiki za'ayi mata. Salati ta saka, hakan ne. Ya fito da uwar gidanta tace, Maman Nana me ya faru naji kina salati. Ta gaya mata abinda ya faru, ita ma ta jajanta sannan tace, yi ki shirya ki tafi barin in karasa girkin, miko min wayata gata nan da na tashi na barta, in kira baban halifa inshaida masa. Kuyi ku tafi ko me kenan ki kirani a waya nima da na kammala girkin zan biyo ku asibitin. Suna isa asibitin Aneesa ta nufi dakin da Maman take sai taji kofar a kulle, kuma ba ta jiyo salatin da tafi ta bar maman nayi ba, a zuciyarta sai tayi tunanin ko har sun tafi da ita dakin yin aikine. Ta kwankwasa ofis din Aunty Nurse ta shiga ta zauna ta ganta ta tallabi kuncinta da hannu biy2 da ganinta tana cikin damuwa sosai. 62) Tana ganin Aneesa ta sauke hannuwanta daga tagumi tace, Aneesa kin dawo? Da wa kuka zo? Tace da kanwar mama ne. Abbanmu ya zo kuwa? Tace bai zo ba ina ta trying no amma har yanzu a kashe take. Muje inga ita kanwar Maman. Tace naji dakin da maman take a rufe, an tafi da ita dakin tiyatar ne? Tace eh an tafi da ita, muje takunnan inga ita kanwarta din. Kiran maman nana tayi office dinta, ban san me ta gaya mata ba, naga ta fito a rude tana kuka nayi saurin biyo bayanta nace, maman Nana me ya faru? Mama ta rasu ko? Ta ruko hannuna tace, Aneesa sai dai muyi hkr sunyi iya kokarinsu Allah bai ba su sa'a ba, don ba'a kai ga shiga da ita dakin tiyatar ba Allah yayi mata rasuwa, tunda sun jira Abbanku bai iso ba, yanzu kawai tafiya da ita zamuyi a motar aunty nurse. Aneesa jin numfashinta ta tayi yana neman daukewa, nan da nan jiri ya kwasheta ta tafi yuwww! Zata fadi maman Nana tayi yi saurin tallabota ta zaunar da ita bisa benci. Aneesa ta soma kuka tana surutai wadanda za su kaita ga sabon Allah. Maman Nana ta shiga yi mata fada, haba Aneesa kowa ma mutuwar nan ita yake jira ko kinfi Allah sonta ne da ya bamu aronta yau ya amshi abarsa. Ta zubo da hawaye tace, maman nana kin fi kowa sanin halin da muke ciki, mama na raye ma mun shiga halin garari balle ta kasa ta rufe idanunta. Tace mutum baya da wani gata sai Allah, shine gatanku babu mahalukin da zai zulunce ku sai Allah yayi maganinsa, ita dai tata ta kare. A bayan motar Aunty nurse aka saka gawar Mama tare da Maman nana da wata nurse, Aneesa da Aunty nurse suka zauna agaba. Sun baro asibitin da dan nisa ne Aneesa ta hango motar Abbansu ya taho asibitin, sai taji haushinsa ya kamata gani take ma rashin zuwansa akan lokaci shine yayi sanadin mutuwar mamansu, don da ya zo a tym da ake neme shi ya sa hannu, dan anyi mata aiki, amma don kada a dameshi da kira ma sai ya kashe wayarsa, ya kyaleta cikin azabar ciwo har tayi ajalinta..... IJIN ARO 1**10 63). Maman Nana tace, Aneesa waccan ba motar kamar ta abbanaku? Ta dan dubi motar da jajayen idanunta tace, ba ita ba ce. Maman nana ta gano haushin Abban nasu takeji shiya sa tace haka, sai tace ki kira wayarsa idan shine kice mun dawo gida ya dawo can ya same mu, kada ki gaya masa abinda, tayi murmushi irin na mamansu, murmushin bakin ciki tace, idan yaji abinda ya faru zai damu ne? Wannan mutuwar fa mu ta shafa. Maman nana tace ya isa irin wannan shirmen naki, kina nufin kin fishi sonta ne? Aneesa tayi en danne danenta na karya tace wayar sa ta ki shiga, tana kallonsa ya mike hanyar asibitin. A kofar gida suka iske baban sasa, maman nana ce ta karasa suka gaisa tayi masa bayanin abinda ya faru, iya rudewa ya rude ya kama salati da surinsa ya shiga cikin gidan ya sanar musu, nan da nan mutuwar tayi tambari a unguwar, dama Aneesa tayi waya tudun wada ta gaya wa su Umma, su Aneesa na isowa en uwan maman suka iso a motoci maza da mata. Abbansu Aneesa ma sai gashi ya dawo jikinsa a mace saboda jin mutuwar nagartacciyar matarsa. Aneesa bata taba tunanin abbansu zaiyi kuka don mama ta rasu ba, amma sai ta ganshi yana kukan hawaye wasu na korar wasu. Ba a bata tym ba aka shirya maman aka sallaceta aka kaita gidanta na gaskiyya. Aneesa tana can dakin maman kwance cikin bargo saboda zazzabi ne ya rufeta. Ta nemo layin Hajiya ta gaya mata, kuka taji Hajiyan nayi hadi da salati, daga nan ta kira Ishaq shima ta gaya masa, shima ji tayi ya saka salati yace, what Aneesa! Mama ta rasu? Kada ki gaya min shirme, ko dai babyn da ta haifa ta rasu? Ta sauke ajiya zuciya irin na wanda ya sha kuka, tace wlh mama ce ta rasu har an tafi kaita ba'a dawo ba. Ta wayar taji faduwar tasa wayar, hakan ne ya nuna mata shiga halin rudani. 64) Ta koma ta kwanta hawaye na ci gaba da bin kuncinta, tabbas ba ita kadai tayi rashin Mama ba, Ishaw ma yayi babban rashi saboda yadda yake ji da mama, tamkar hajiyarsa, wajen shawarwarinsa kuma tamkar yayar sa ta jini yake daukar shawararta saboda yace duk shawarar da ta ba shi idan ya bi ko da zuciyarsa ba so, daga baya yana ganin anfanin abin. Ita kanta Hajiyarsa cewa take shi da mama ba'a sanin cikinsu, kuma hakan ne. Don ko matsala ce da shi direct yake xuwa ya gayawa mama ya nemi shawararta haka za su kasa su rufe Hajiya bata sani ba, har sai anyi maganin matsalat, wani tym din ba idan ba dalili ba Hajiyar ba ta ma sani, don ko lokacin aurensa da safeena da aka sami matsala, da shawarwarin mama yayi ta anfani har Allah ya ba shi sa'ar auren safeena sai ga shi ashe da rabon 'ya'ya har an fara da biyu2, ba'a ma san me gaba zata haifar ba, shi yasa lamarin aure ba'a son mutum ya ja tunga da yawa, ko ayi ranka babu dadi. Da Hajiya da Ishaq kusan a tym daya suka iso Zaria, shi jirgi ya biyo zuwa kaduna, daga kd direban abokinsa ya dauko shi daga airpoart zuwa zaria, ita kuma safeena gobe driver zai taho da ita da yaran. Hajiya kuka ta dinga yi da hawayenta saboda rashin Mama da sukayi, haka ta dinga fadan kyawawan halayyanta wanda kowa ya sani, wasu ma sai a tym dine ake tuna su, dama haka ake so ko bayan baka a fadi alherinka, mama kam ta sami yabo daga bakin jama'a na kuda ita da na nesa. Hajiya ta tambayi en uwan mama da suka cika dakin inda Aneesa take, suka ce tana cikin dakin baccin maman akwance. Ta mike ta shigo dakin ta zauna gefen Aneesa itama sai tashi daga kwance suna kallon juna suka soma kuka, dole Hajiya itace mai karfin halin da ta dinga lallashin Aneesa tare da gaya mata maganganu masu sanyaya rai da karfafa zuciya. Da kika rasa Fatima ba wai kin rasa jin dadi da gata gaba daya bane, ni din nan insha Allah zan maye miki gurbinta, zan zame miki uwa da uba, duk wata damuwarki ki gayan min, insha Allah zan share miki hawayenka. 65 IS A BLANK PAGE 66) A falon Mama ta same shi, shi kadai ne a falon yana sanye da wani yadi mai dan karen kyau, kalarsa dark blue, shi ya sa ya fito da zallar kyan Ishaq da yake fari ne har yafi Aneesa haske, ko da yake kalar jikinsa na en hutu ne, luf luf kamar jikin mace haka yake, ga gashi nan en kanana kwance a jikinsa, gaskiyya Ishaq mai kyau ne ga tsafta koda yaushe tas2 zaka ganshi, kamar farar takarda, lallai dole matarsa tayi kishin abinda don ta san mijinta mai kyau ne, kuma irin mazan nan ne a tsaye masu shegen kwarjini a duk inda suka shiga, ita kanta tasan yana da farin jini don a tarihin soyayyarsu tayi gwagwar maya da en matansa da suke rububin sonsa, balle shi dama tun asali rayuwarsa dan baiwa ne ta bangaren karatunsa, a aviation har zuwa fita kasar turai da yayi karatu, zuwa aikinsa a Nnamdi Azikwe international airport a abuja. Tayi sallama ta shigo, ya amsa sallamarta sannan ya nuna mata kujerar da ke fuskantarshi yace ta zauna, kafin ta zauna sai ta tambayeshi Hajiya yace, yanxun ta shiga daki je ki gaisheta ki dawo. Taje ta gaida Hajiya sannan ta dawo gurinsa ta zauna ta gaishe shi tace, ina su suhail da mamansu? Yace yanzu drive ya kaita gidansu wata kawarta da sukayi karatu tare a jami'ar abuja, za su dameni na tarkata mata su ya hada mata da su da mai rainon su Yusra. Sun danyi shiru ya soma mata dangane da karatuna ta gaya masa komai, yace to akwai kudi zan dinga turowa ta account din Hajiya na hidamarku ke da kanneki, don bana son in kuna cikin matsa ko yaya take, duk sati hajiya zata dinga baku kudin da za kuyi anfani da su, larurar shc kuma komai ya taso kije ki gaya mata, bana son zurfin ciki irin naki, sannan wayar mama da take hannunki ki ba Abbanku, bana so ki rike waya, saboda ina son ki fito da sakamon sch ma kyau ta yadda ko da kinsa mi mijin mun aurar da ke zaki cigaba da karatun jami'a a gidansa, Hajiya ta taba gaya min akwai yaron da ke son auranki dan gida ne, ina fatan kina sonsa ko? Ta sinne fuskarta hakan ya bashi tabbacin tana son yaron. 67) To tunda kina sonsa sai ki tsaida shi banda jajibe2 kinsan yawancin samarin yanzun mayaudara ne, kada ki biye dadin bakin wasunsu basu da kirki, kina jina? Ta gyada kai. Ya saka hannu a aljihu ya dauko kudi dubu biyar ya mika mata yace, ga wannan ki rike a hannunki ko da wani abu zai taso muku, mu yau zamu wuce insha Allahu, amma nxt wk idan na sami tym zanzo, ki ci gaba da hkr, ki kula da kannenki sosai kisa ido a karatunsu kada ki bari suna fashi sai da kwakwaran dalili kinji? Tace Insha Allahu zan kula, mun gode Allah ya kaiku gida lfy, yace ameen. Tana gidan har su safeena suka dawo da yake basu dade ba, suna dawowa sukayi shirin wucewa, su sultan suka rike Aneesa wai saai an tafi da ita. Ishaq yace tana yin jarabawa ku bari idan ta gama sai ta zo can ta sameku, suka ce to su zasu zauna gurin Hajiya su jirata ta gama jarabawar, yace to ku kuma naku karatun wa zaiyi muku? Da kyar dai aka lallaba su suka tafi. Bayan tafiyarsu ta dawo cikin gida tare da Hajiya, haka kurum taji Hajiya taji tana dada jin tsananin tausayin Aneesa fiye da sauran yaran. Saboda tafi shakuwa da maman sannan yanzun duk wani nauyin kula da yaran zai koma kanta, da ma can ita ce ta jibanci yawancin al'amuransu. Hajiya ma haka ta tasa Aneesa gaba da nasihohi da en shawarwari akan yadda zaman gidan su, da ita kanta yadda zata kame mutuncinta tunda yanzun babu mai kulawa da tarbiyarsu a gidan sai wanda Allah ya so...... 68) ******************************************** A halin yaanzu Aneesa ta shiga ajinta na karshe kenan na secondary, Iyayen sagir sun zo sunyi maganar neman masa aurenta, saboda yanzun har ya sami ya so mayi. Shi ya sa ya ji ya matsu ayi bikin nasu. Baban sasa da yake shine waliyyunsu sai yace ya ba shi, suka kawo kudin gaisuwa, aka saka ranar biki idan ta kammala karatunta, amma ba'a tsayar da ranar ba sai ta kammala tukunna. Hajiya ita ce uwar biki, shi yasa duk wasu sayayya da uwa keyi idan zata aurar da diyarta ta dauki Aneesa sun shiga kasuwa sun sayi waasu abubuwan, da suka je Ummara ma ta siyo wasu. Ranar wata juma'a Aneesa ta shirya tsaf cikin atampa kalar atamafar ya amshi jikinta, to dora bakar riga ta yane kanta da gyalen ta sa pin ta matse. Basira ce ta aiketa wani gida a gwarbai, ta fito kofar gida rike da sakon a irin babbar ledar nan, a kofar gida taga wani mutum tsaye, ta tsaya ta dan risina ta gaisheshi, duk da bata san shi ba, yace dan Allah Alh Ali ya dawo kuwa? Tace bai dawo ba, amma nasan yana kan hanya. Yace ko ke diyarsa ce? Tace eh, yace yauwa dama wani muhimmin sako ne, tunda na ganki natsatsiya bari in baki, don Allah idan ya dawo ki bashi, zan kira shi a waya in yi masa karin bayani. Ya dauko wani file a bayan motarsa ya mika mata tare da cewa, don Allah ki adana sosai kafin ya dawo, nagode sai anjima. Ya shiga motarsa ya wuce. Har ta juya zata koma cikin gidan sai tayi tunanin bari kawai ta wuce da shi don bata sani ba ko abinda ke ciki sirri ne. Ko wasu muhimman takardu kada taje ta ajiye tsautsayi ya same su ta shiga uku, ko kuma basira tana iya bin sahu ta dauke ta boye don kawai Abbansu ya wulakantata. Idan ko ta boyen kanneta zata lakabawa ko ta yaga tace sune, tunda haka take musu binciki da ance sunyi kaza zai kama su da duka kamar Allah ya aiko shi, shi ya sa take taka tsantsan bata son laifin da za'a ce kanneta ne suka yi, tafi son ace idan ma dukan ne gara ya doketa, ko da yake yanzun ta girma da wuya ne zata yi laifi ya bugeta, sai dai idan Basira tace tayi mata abu kaza daga ranar ya daina amsa gaisuwarta. Idan tace abu kaza nasu ya kare ta aiko kanneta ba zai saya musu ba, sai ya ga dama... 69) Ita kuma Aneesa duk kudin idan Ishaw ya zo ya bata ko Hajiya ta bata boyewa take yi saboda Basira ta fara kulla mata sharrin wai yawonta take xuwa tana samo kudi gurin maza, ranar da ta kulla mata wannan sharrin tayi kuka tamkar ranta zai fita. Shi kuma Abbansu ya hau kai ya zauna tamkat bai san Ishaq ke musu hidimomi ba, alhalin wani tym din ma agaban shi yake bata kudin, ya ba Abban ita ma basira idan tana nan ya bata, idan kuma bata nan zai bayar yace a jiye mata, amma don sharri sai ta bage da yi maya sharri shi kuma Uban ya yarda har yana tirketa wai ta gaya masa gidan uban take xuwa idan baya nan ta samo kudi. Tai masa rantsuwa babu inda take zuwa duk bai yarda ba tana kuka taje ta dauko alkurani izifi sittin kuma cikakke ta zo gabansa ta dafa alquranin zata ranste ya kwace yana fada wai zata janyo masa masifa waya gaya mata ana rantsu da Alkurani, balle ita da baya da tabbacin tana da gaskiyya, akan abinda zata rantse din. Tace gara ya barta ta rantse ko da ajalinta ne zai sauka gara ya sauka ta huta akan kazafin da akayi mata. Da ya hanata haka tayi ta kuka, kusan sati tana kuka tare da ciwo mai tsanani da ya kamata, har sai da Hajiya ta zo gidan da kanta ta dauketa suka je asibiti, aka bata magunguna da allurai. Ta saka file din cikin ledat nan taga gara ta tafi da shi idan ta dawo ta san tym din ya dawo sai ta bashi bakinta kanin kafarta. Ta isa gidan da zata kai sako, ta tarar matar bata nan amma yanzun akace zata dawo ta jirata, gashi bata son tayi dare, saboda yamma ta gabato sosai, ta so ta bar sakon sai ta tuna Basira tace tabata ne hannu da hannu kada ta ba kowa. Kusan magriba sannan ta dawo ta bata sakon sannan ta riko file dina nan ta taho gida. 70) Mashin tayi tunanin hawa saboda shine zai kaita gida akan lokaci, don kuwa idan tace mota zata hau sai ta fito bakin titi ta shigo ta kuma kafin ta fita lungun nan sai ta dade. Tana dan tafiya tana waigen mashin. Kawai sai taji tafiyar mutum abayanta, ta soma taku da sauri saboda tsabar tsoro, can sai taji an ja gefen Hijab dinta, ta waigo da zafin tsiwarta zata yayyafawa ko waye masifa, kawai sai tayi ido hudu da sagir, ta sauke ajiyar hrt tace, Amma wlh ka bani tsoro daga sama ko kasa? Yace daga ina kike ke da magriban nan. Kin zo unguwarmu ko ki neme ni, dama ko sabon gidan mu baki taba zuwa ba. Tayi murmushi tace haka kurum sai in zo gidanku, da dai ina zuwa idan ana sha'ani da su haulat to amma yanzu ai da kunya ko? Yace meye abin kunya kefa 'yar gida ce a gidan mu tamkar su Haula, yanzu dai mu karasa ki gauda su Hajiya sai in kaiki a hala ta. Ta tsuntsire da dariya tace, au ashe kayi hala ban sani ba, daga mashin ashe mun koma hala. Yace lah? Baki san mashin din shine hala ta ba, ai wannan mashin dinmu shine halar samari. Ta sake dariya tace, kai sagir baka da dama. Gaskiyya ka rakani hanya kawai in hau mashin da ba son Aunty Basira ta aiko ni gurinta ba ta nan bane na tsaya jiranta da baka ganni ba. Yace, rabon zamu hadun ne ya sa hakan ta faru. Amma fa babu yadda za'ayi ina kallo ki hau bayan wani kato ya goya min ke alhalin gani kuma ina da mashin din nan. Don Allah zo muje da yanzun kin gaishesu ma munfito. Haka nan dai ya tilasta mata suka shiga gidansu. Da yake iyayensa masu mutnci ne suka dinga haba2 da ita. Ita kam, a darare ta dofana ta zauna, en matan gida ne suka gaisheta a wulankce, suna wani jin kai, ita dai duk ta kosa su bar gidan. Tana ji yana gaya musu, shima yanzun ya ganta an aikota gidan Alh. Isa tana tsaye tana jiran mashin shine ya cqQWe gara shi ya goyata a nashi mashin ya kaita gidan da wani kato ya dauketa, ko ba haka ba Hajiya? Yake tambyar mamansu Hanne, er tsohuwa tace, haka nan ne dana kana da gaskiyya. Suka yi ta dariya... 71) Sun fito daidai barandar gidan kenan. Sukaji hon din mita zata shigo, ya dubeta yace, ga alhajinmu nan ya dawo shima sai ku gaisa. Ta dafe kirji tace, gaskiyya ba zan iya ba kunyarsa nake ji sosai, don Allah ina zan boye idan ya shiga cikin gidan sai in wuce, ya janyo gefen hijb dinta yace, yace zo ki boye anan ai yanzun zai shige sai mu tafi. Da sauri ta bi bayansa ya tura kofar wani daki anan harabar gidan ta shiga, ta nemi gefen gado ta dan zauna a tsorace, sai ya da ya fita ne ta karewa dakin kallo ashe dakin sagir ne, sai ta tsorace, ita kam gara ma da ta tsaya ta gaida Alhajin ne da ya fiye mata, gashi sagir ya kutso ta dakinsa, kada kannensa suzo su ganta suce dama gurinsa ta zo ta fake da cewa an aiko ne gidan Alh. Isa. Alhajinsu na shigowa yayi fakin din motarsa. Sagir ya matsa ya gaishe shi ya amsa, yace sadiq ya dawo ne kuwa? Yace a'a bai dawo ba. Yace, ok to zo ka rakani nan gidan Mal. Ado ance bai jin dadi mu gaisheshi. Sagir ya dan kalli dakinsa yace to alh. Bari in dauko waya ta a daki. Ya shigo ya sami Aneesa a tsaye duk ta tsorace yace, bari in dan raka Alhaji dubiyar wani makocinmu ga gidan nan kusa yanzu zamu dawo. Tace sagir bari kawai in tafi kaga dare yayi Abbanmu ya dawo kada in jawa kaina laifi. Yace wlh ba dadewa zamuyi ba yi hkr. Ya fito ya ja kofar, Alh. yace ka rufe da key kaga ba kowa yau aharabar gidan, ko ka manta ranar da aka kwashe muku kaya ne. Ya kulle kofar da mukullin suka fita, su ka ci karo da kaninsa Sadiq shi dakinsu daya da hanne, ya mika masa key din tare da yi masa rada a kunne Akwai matata a dakin ka taya ta hira kafin mu dawo yanzu. Allah Allah sadiq yake ya bude yaga wacece, idan ta bashi fuska ma ya dan rage ahanya a gurinta, tunda dai yasan duk en matan da suke kawowa nan, en hutu ne. Basa kawo mai mutunci. Musamman shi sadiq da ya maida mace tamkar riga yau idan ya saka wannan gobe wata zai saka. Shi kam sagir da wuya kaga mace ya kawo sai dai irin marasa mutuncin nan sun su biyo shi en asha minti..... MIJIN ARO 1 **11 72) Yana bude kofa ya ci karo da Aneesa tayi tsuru2 a tsaye. Yayi murmushi yace, au dama kece, meye abin tsoro ki saki jikin mana ke da dakin mijinki. Tace haba dakin miji ai ba'a daura aure ba, tsautsayi ne ma yanzu ya shigo da ni dakinsa don wlh bansan dakinsa bane. Sadiq yayi wata munafukar dariya yace, Tsautsayi! To ai dama akan sami irin wannan tsautsauyin, balle irinku da kiris ya rage. Sai ya canza zancen nasa zuwa wata siga, hakan ya sa tayi shiru. Ya nuna mata gefen gado yace, ki zauna mana ai yanzu zai dawo. Ta ki zama, ya mika hannu yace muga file din hannunki na menene? Tace na Abbanmu ne aka bani inbashi. Ya matsa wai a dole sai ya amsa ya gani, da taga so yake ya hada jikinsa da na ta sai ta sakar masa. A gaugauce sagir ya shigo dakin yace, don Allah amarya yi hkr, ta so muje in kaiki gida, ai bamu dade b. Ita dai da sauri ta mike suka fito tana ta tsoron kada wani ganta bayan ganin da sadiq yayi mata gashi har ya neman yi musu wata fassara. Tun a bakin titi Aneesa tace sagir ya sauketa. Ta karasa, shi kuma ya koma, sai yace sam, ba zai yiwu ba ya ajeta a bakin titi, to meye anfanin kawo ta din da yayi, ita kuma tsoro take ji kada agansu tare a dauka wani gurin suka je tare, tunda yanzu kiwon mutum ake ba dabba ba. Allah ya taimaketa babu kowa a kofar gidan shi yasa yana tsayar da mashin din ta shiga gida da saurinta. Abinda take tsoro shi ne dai ya faru, saboda Abbansu ta gani atsakar gida da Basira suna tsaye, ya sakar mata harara yace, daga gidan ubanwa kike? Ta dubi Basira wadda ta dauke kanta tace, Aunty Basira ce ta aikeni... Yace yanxun daga inda aka akeki kike ko ya? 73 MA IS BLANK PAGE 74) Yace maza taje ta nemo masa file din sa, yanzun zai fita da shi office. Gidan Hajiya ta shiga tana ganinta tace lfy? Ina zaki da sassafe? Ta gayawa Hajiya abinda ya faru amma bata gaya mata gaskiyyar inda ta bar file din ba, saboda bata son Hajiya taji ta shiga dakin sagir don ba mutuncinta bane. Hajiya tace, ki tashi tunda yana jiranki, kiyi maza ki dauko masa, Allah yasa sun gani sun boye tunda kawar Basira ce, balle taji furucin da Abbanku yayi.... Aneesa ta miki tace, Hajiya dan bani wayarki in kirata inki, hajiya tace tana daki je ki dauka, bata fito ba a dakin ta kira numbar sagir ta tambaye shi ko yaga wani file da ta bari a akan stool din dakinsa, yace ya gani Amma ya dauka na sadiq ne, shi yanzu ya fita ta bari zai kawo mata gida. Tace, ai gani nan a hanya zanzo in amsa na abbanmu ne, yace yanzun zai fita da shi office. Yace to ki karasa gidan sadiq na nan. Ko kuma ki bari in kira shi sai ya kawo miki gida. Tayi saurin cewa ka barrshi kawai zanje in amsa. Allah ya taimaka harabar gidan babu kowa, dama tana tsoron kada wani dan gidan ya ganta, ta shiga 3. Abude din yake, tayi sallama ta shiga sadiq na zaune yana shafa mai da alama wanka ya fito, yana sanye da singlet da dogon wando. Ya dubeta yayi murmushi yace, daga ina haka? Na ganki a tsorace? Ya sagir din yayi sammakon fita gurin aiki, tace dama ba gurinsa na zo ba, file din nan na jiya da ka gani shi na manta na zo dauka, sagir yace ka bani. Yace file? Na dauka da shi kika fita? Ai kuwa ban ganshi ba, ta gintse fuska saboda ta lura yana son maida abin wasan yara, tace wlh anan na barshi shi sagir ma yace ya ganshi. Yace ok to dan zauna bari in sa riga sai ki tayani mu duba. Ta daure fuska sosai tace, gaskiyya ba zama na zo yi ba, daukan file kawai na zoyi Abbanmu na can na jirana, don Allah idan ka gani ka bani. Yace maida wukar na tsinta, idan na baki wani tukwici zaki bani? Taji sanyi aranta da yace ya gani, tace au sai na baka tukwici? To fadi nawa kake so? Yayi murmushi, ni ba kudi zaki bani ba, bari kiga tukwicin.... 75) Kawai sai taga ya ja kofar dakin yana juyowa taja da baya tace, sadiq me kake nufi da nine? Ni fa ba irin en iskan en matan nan da ka sani bane, in ma banda rashin mutunci irin naka, ka rasa wadda zaka yiwa irin wannan cin zarafin sai ni da muke shirin aure da danuwanka. Ai ko wani ka ga zaiyi min irin haka, a tunani na sai inda karfinka ya kare dole zaka kare min mutuncina, albarkacin danuwanka. Kaga bani file dina in fita a dakin nan. Ya murmusa, haba Aneesa shi dan uwan nawa ince jiya nan kika wuni gurinshi ya gama kwasar gararsa, to meye nima don zaki sammin ragowarsa. Hawaye ya gangaro a fuskarta tace, haka dan uwan naka ya gaya maka? To ni sagir a gurina mai mutunci ne tunda ko hannuna bai taba rikewa ba, balle mugun alkabain da kake ikiraran mun aikata. Ni kam! Na bar ka da Allah shi zaiyi mana hisabi da kai ranar gobe kiyama, yanzun ka bani file dina in tafi ko in yi maka ihu... Dariya ya kyalkyale da ita yace, kiyi ihu azo a ganki kin kawo kanki gurin maza, kinga jiya an ganki a gidan nan da sagir yau kuma kin kanki gurina, kinga sai ta tabbata jarabarki ta isa. Oya! Yi ihun ina jiranki. Ta soma kuka saboda tausayin kanta yau Allah ya hadata da macuci mara tsoron Allah kuma masharranci. Addu'a ta soma karantowa a ranta saboda Allah ya kareta daga sharrin da yake shirin kulla mata, wanda idan ya kulla mata shi bata da mai shaidarta sai Allah, tunda gata adakinsu, balle kuma idan zance yaje kunnen abbansu ta shiga uku, dama ya furta kalmar zargin wani abu tsakaninta da sagir, idan yaji haka kuma shi kenan zaice zarginsa ya zamo gaskiyya. Ta durkusa tana kuka tana rokonsa ya bata file din don Allah. Da ta so ta kyale shi ta tafi tasan idan sagir ya dawo dole ya bashi, to amma tana tsoron me zai faru idan ta koma gida babu shi, dole idan abu yayi nisa a san a dakinsu sagir ta bar file din. Da kyar ya dauko ya bata da sassarfa ta fita a dakin tayi saurin ta bar harabar gurin... 76) Gidan Hajiya ta fara shiga saboda ta dan gyara fuskarta ko wanketa ne tayi, dalilin kukan da ta sha. Hajiya na ganin idanunta jajaye ta soma tambayar. Kin koma gida ne? Tace ban koma ba, yanzun na dawo, wani abu ya faru ne? Tace na dauka ko yayanki ya kira ta wayar Abbanku ne yayi magana da ke. Tace meye ya faru? Yanzun ne yayi min waya wai an kwantar da sultan a asibiti, ciwo sosai yakeyi Typhoid n Malaria, Tace subhanallahi! Ban shiga gidan kilan ya kira, Allah sarki sultan ikon Allah kenan gadonsu fah lullube yake da net, ruwa ma na gora suke sha, lallai na yarda duk kariyar mutum sai in Allah yin ikonsa, shiga cikin gidan sauro ko shan ruwan gora bai isa ya hana mutum kamuwa da ciwo ba, idan Allah ya nufa ciwon zai kama mutum kamuwa da ciwo ba idan Allah ya nufa ciwon zai kama mutum, in har kuwa mutum yayi taka tsan-tsan da lafiyarsa yaga cuta bata sameshi ba, ba to kada ya dauka daga gare shi ne, a'a daga Allah ne wannan. Kin amso file din? Ta nuna mata, gashi na ganshi Allah ya taimake ni. Tace, to maza ki kai masa kada kuma kiyi wani laifin. Tace Hajiya zaki duba jikin sultan din ne? Tace zanje gobe Insha Allahu, ina jin ma dake zamu tafi don sultan din ni dake yake ta kira, shi ya sa ma Ishaq yace zai kira Abbanku ya roke shi goben in tafi da ke. Tace, Allah ya sa ya barni, don nima naji ina son ganin Sultan din. Washe gari driver ya dauke Hajiya da Aneesa ya kaisu Abuja, kai tsaye asibitin suka wuce saboda Aneesa tasan asibitin sun taba zuwa da safeena. Yanayin yadda suka ga jikin sultan din abin ya basu tsoro don yana jin jiki sosai. Yana ganin shigowarsu ya miko wa Hajiya hannu ta matsa ta rike shi tace sannu Hassan, Allah ya baka lfy. Ashe haka ciwon ya kamaka sosai. Ya sake mika hannun gurin Aneesa ta matsa ta rike shi, tana masa sannu. Safeena ta matso suka gaisa, suka tambayi mai jiki. 77) Hajiya tace ina su Husaini, yace yanzun dukkansu dadynsu ya wuce da su gida yau duk rigima suke jin tunda muka zo da safe suke kuka, da yake dadynsu ne yake kwana da Sultan din ni sai in koma fida. Bari in sanar masa isowarku, ta dauko wayarta ta kira shi ta gaya masa zuwansu Hajiya yace gashi nan zuwa. Lokacin da ya shig Aneesa zaune take gefen gadon tana ba sultan tea, ya dube su yace, kai! Kai! Aneesa anyi sa'a yau sam yaki cin komai lallai zuwanki yayi kyau, dama tunda ya fara ciwon yake kiran Auntyn zariya da Hajiyan Zariya. Hajiya tace ai gamu munzo ashe haka jikin yayi? To Allah ya bashi lfy. Yace ameen... Sannan ya matsa gefen Hajiyar suka gaisa, yace ina ga tunda kunga jikin nasa sai muje in kaiku gida ku huta, ko da yamma ne sai in dawo da ku. Ya kwashe su ya kaisu gida, suka ci abinci sukayi sallah, sannan suka dankwanta, bayan la'asar sannan suka sake koma. Kwanansu daya a abuja a washe garin na biyunne zasu koma saboda jkin sultan din ya fara sauki, don daren da za su koma gida cewa yayi sai su Hajiyan su tafi dashi gida, ba zai zauna asibitin ba, tace to su tafi ita sai ta kwana da shi, ishaq yace ai ba zata iya rigimar sultan ba, don sam basa bacci ciwon yafi matsa masa cikin dare, da kyar aka lallashe shi suka tafi, sai kuka yake shi dai akai shi gida. Sun idar da sallah subahi kenan, hajiya taji an kirata a waya, Aneesa dake kusa da wayar tayi saurin miko mata tana cewa Ya Ishaq ne. Hajiya ta amsa tana cewa, kila har yanzun rigimar Hassan yakeyi, ina ganin yanzun zan shirya in iso asibitin jira har mafarkinsa nayi. Ta kara wayar a kunne suka gaisa da Ishaq ta tambaye shi mai jki, yace jiki kam Allah ya kawo iyakar ciwo, don gabanin kiran subahi ya amsa kiran Ubangiji, yanzun haka gamu nan tahowa gida. 78) Salati Hajiya ta sa, Aneesa ta matso tana tambayarta abinda ya faru duk da yake ta sha jinin jikinta, saboda yadda taji Hajiya ta saki salati. Hajiya tace Aneesa Hassan ya amsa kiran Ubangiji, Allah yayi masa rasuwa da subahin nan. Aneesa rudewa tayi, ta mike tsaye tana tafa hannuwa tana salati. Hajiya ta riketa tace, zauna ina zaki je? Inda ya tafi muma muna nan zuwa mu same shi, yanzu ko anjima, yau ne ko gobe ne ba sani ba. Tace mominsu ta sani? Tace ban sani ba ko ya kirata ya gaya mata, bari in sameta. Ke kika zauna nan dan ganinki da hawayen nan ita zata rude. Hajiya ta kwankwasa dakin safeena tare da yin sallama, daga ciki safeena ta zo ta bude kofar, tana ganin Hajiya jikinta yayi sanyi, ta bata hanya ta shiga dakin taga su Yautsa bisa kujera an har anyi musu wanka mai ake shafa musu. Duk suka haye jikin Hajiya. Safeena ta gaida Hajiya sannan hajiyan tace hassana har kunyi wanka ne? Yau dai ba sch. Tace, eh asibiti nake son mu tafi da wuri don kwana nayi ina mafarkin Sultan din yana ta bina yana kuka wai shi gida zai je akai shi gida, ni kuma tunda naga ya sami sauki, ko za'a salleme shi ne mu dawo gida tunda yafi son gidan. Tausayin ta ya kama Hajiya lallai safeena bata san danta ya rasu ba, mafarkin da tayi kuma dama tunda taji yana kuka zaije gida zuciyarta ta bata anya yarin nan ba gidansa na gaskiyya yake kuka zashi ba, ita dai tun jiya ta tsinke da al'amarin yaron shiru kawai tayi, ashe tunaninta zai zama gaskiyya. Hajiya tace yayi min waya yanzu an sallame su gasu nan ma tahiwa gida. Tace, an sallame su? Sallama da asussuba? Ko dai sultan din ya mutu ne ya boye miki yace, an sallamesu? Hajiya tace, haba mutuwa, in ma mutuwarce idan yagaya mana mai zamuyi inba hkr ba, tunda ba mu muka ba kanmu shi ba. Allah ne ya bamu aronsa, don ya amshi abinsa saimuyi masa butulci ko waye? Ai kuwa mutwa na sabon da akayi da mutum shi ake wa kuka ba mutuwar ba, da bata tsallake kan kowa, duk zaman ta mukeyi, kinga ki kwantar da hankalinki mu tsaimayi isoawarsu, ki sa aranki abinda ya faru daga Allane, ba wain don baya so Bawan sa bane jarabartasa mu da ta rashi, a'a jarabawace, bawa baya tawakkali to ya ci jarabarwar ubangiji, shi yasa muke addu'a Allah ya sa mu daga cikin musu juriya da dukkan da dukkan abinda Allah zai dora masa. 79) Kuka safeena ta somayi, ta zauna daf da hajiya tace dan Allah hajiya idan ya mutu ne ki gaya min wlh nayi miki alkwarin zanyi tawakkali kamar yadda kika tunasheni yanzun, tunda nasan duk son da nake masa bai kai wanda Allah ke masa ba, fata na Allah ya bamu hkrn jure rashinsa. Da taga Hajiya ta soma zubda kwalla sai ta shiga jero salati, Hajiya ta riko ta tace, kiyi hkr, kiyi juriya, ki yiwa Allah godiya shi ya baki Hassa yau ya amshi abinsa, kiyi masa addu'a rahamar Allah, bashi da hakkin kowa sai dai Allah ya sa mai cetonmu ne. Hajiya ce ta sa wa su Yusra kaya ita kuma safeena tana zaune tana sharar kwalla, har suka ji isowar su Ishaq fargaba ya dinga yi na yadda zai shigo yace ya tunkari Safeena da rasuwar sultan, saboda ya santa yanzun zata hargitsa kanta, bai san Allah ya taimakeshi Hajiyarsa ta sanar mata ba, ta hanyar nasiha da lumana, kuma har tayi tawakkali. Yana shiga dakinta yayi mamakin ganinta a nutse da Hajabi da Casbaha a hannunta tana ja, sai hawaye sa suka ki tsayawa sai sharewa take. Sanyi yaji a ransa lallai kasancewar Babba a guri ma rahma ne don zai aiwatar da abinda tunaninka da hikimarka ba za suyi ba, Hakika ya tabbatar duk iya lallashinsa da dabarunsa, zai yi wuya ya iya shawo kanta har tayi tawakkali haka, mutum daya ce zata ladaftar masa da ita farat daya, itace mahaifiyarta idan ta iso. Ya zauna wajen hajiya suka sake gaisawa, yace zamu shigo da shi a ina zaki yi masa wanka ga mamansu safeena nan isowa da en gidansu. Tace, ka kawo shi nan dakin mahaifiyarsa. Ba'a dade ba iyayen Safeena suka iso da yake tsakanin Unguwanninsu babu nisa, Mamansu safeena da hajiya ne suka yi masa wanka suka gyara shi, aka sallace shi akaje aka binne. Sai da akayi kwana 7 da rasuwar sannan Hajiya da Aneesa suka koma zaria cike da kewar rashin sultan, yaro ne hakurarre mai shiga rai ba shi da hayaniya irin dan uwansa. ********************************************80) A halin yanzun karatun Aneesa ya zo karshe, saboda har sun fara zana jarabawar su ta WAEC, hakan ne ya sa maganar auren Aneesan ta taso gadan2, shi kanshi sagir duk ya kagara ayi wannan auren ko don saboda en tsegumi irin su Hanne da suke ta kai kawo da sukar wannan auren. Kamar yadda mahaifin Aneesa suka sa tym da zarar ta kammala jarabawa, shi yasa sagir yaje ya sami mahaifinsu don a sake komawa a tsayar da takamaimai rana tun da yanzu an riga an sa ranar da zata kammala duka jarabawarta. Sagir ya sami mahaifinsa da maganar, shi kuma sai ya kira iyayensu sagir din don ayi shawara, ashe Hanne na gidan dama tsegumi ya kawota, ita ma matsayinta na babbar yayarsu, sai duka aka kira har da ita, alhajinsu ya gaya musu dalilin kiran nasu suka nuna zahirin murnarsu, aka fara shawarwarin wace rana za'a fitar cikin watan biki, ana wannan shawara Hanne bata ce uffan ba, tayi shiru ne tana sakesaken ta hanyar da zata bullo da shirinta yadda zaiyi tasiri a zuciyar mahaifinsu ta gyara zama ta soma cewa, Alhaji ni dai ina da magana dangane da wnnan auren da ake son likawa kanina, yace ina jinki tace gaskiyya Alhaji wannan yarinyar tuntuni na gaya muku bata dace da sagir ba, ni dai a matsayina na er uwarsa na bashi shawara yaki dauka ni kuma ba zanso abinda zai cutar da shi ba. Mahaifiyarsu Hanne tayi caraf tace, kece dai kike ganin aibun yarinyar nan tunda ba kya kaunarta, amma mu ai banda abakinki babu wanda mukaji ya taba aibunta ta, in kuma da tana da wani mugun hali da anyo tattaki an gaya mana, wlh ki kiyayi kanki 'ya'ya mata ne kina da su..... MIJIN ARO 1**12 81) Hanne tace ni wlh gaskiyya ce nake fai in banda shi dan uwa nane, babu ruwa na da wanda zata aura ko cikin gidanmu waye bai san halin Aneesa ba, kwanakin baya fa zubarwar da yarinyar nan muna gani, a gidan nan. Babu irin sakarcin da yarinyar nan batayi, kwanaki fa sadiq yazo yake cemin har gidan nan take biyo sagir ko da yaushe, shine ma yace sai da ya fattataketa yace kada ya kara ganinta a dakinsu, tunda sagir din aurenta zaiyi ba shashanci ba ne a tsakaninsu, banda dakinsu sagir ma babu inda bata zuwa kuma ana zuwa ana gaya min. Haka kuruk kuma sai in kyale dan uwana ya auri shashar mace, ga shi tunda yana sonta bai zai taba ganin aibinta ba, gaskiyya alhaji wannan abin dubawane. Alhaji yayi alamar tunanin can sai yace, wannan maganar ba wai nayi na'am da ita bane. Amma zanyi bincike akai, kuma bai kamata koda za fasa auren ayi da irin wannan zance marar dadi ya fito daga garemu, ba musamman ma ke Hanne akwai zumunci tsakanin ku da su. Kada in kuma jin irin wannan zance daga gareki. Kema kina da 'ya'ya mata kuma ba zaki so ko da sunyi badaidai ba a zo ana yayatawa, balle idan basuyi ba, kinga ranki ba zaiyi dadi ba, kuma ki sani wlh duk abinda kayi wa dan wani za'ayiwa naka, walau khaitan ko sharran, Ina gargadinki da kiyiwa bakinki linzami. Idan dan wani yayi abu mara kyau to kayi masa addu'a shiriya don baka san me gaba zata haifar ba, kai dinnan baka isa ka shiryar da naka ba sai in Allah ne ya shirye su, saboda haka duk mu taru mu nemawa 'ya'yanmu da na sauran musulmi shiriyar Allah. Allah ya shiryar damu dukkanmu, ameen. 82) Shiru Hanne tai maganar mahaifinsu ta ratsata, tabbas! Zancensa dutse, to amma ita fa auren Aneesa da sagir din ne bata so, ita kuma ta rasa hanayr da zata tarwatsa auren shi yasa ta bullo ta wannan sigar, idan tayi nasara hana auren sai ta nemin Allah gafara. ( Ji wani shirme Allah ai baya gafarta laifin da kayi wa bawansa sai in bawansa ne ya yafe, to shima sai ya yafe maka). Duk wata hanya da Hanne zata bi sai da ta bi, tayi kutun2 ta hana auren sagir da aneesa! Balle tana ganin inda sagir ke aiki yana samu sosai har ya mallaki mitar kansa, shiyasa ta sha alwashin Aneesa ba zata aure shi ta huta ba, ita gata nan da na en matan turus! A cikin daki babu mijin aure, in bayan sagir kaninta ne da tuni ta hada aurensa da Haulat to babu hali, saboda sun haramta ga junansu. Ta so ta hada shi da yar kanwar hajiyarsu, mahaifinsu yace sam! Kada ma ta soma, ba zai yiwu ba tunda ta kushe wancan auren ba ta isa ta jona shi da wata ba, duk wadda ya akawo yanzun ita zai aura, babu kuma wanda ya isa ya hana shi auren duk yarinyar da ya kawo ko wacce iri ce. Abban aneesa yaji ciwo sosai da Alhajin su Sagir yayo tattaki da kansa ya bashi hkr, dangane da fasawar auren yaran nasu, magana ta fahimtar juna yayi tsakanin su inda ya haisda masa ce wa dan uwansa ne ya ba sahgir 'yar sa, ahaka dai zancen auren ya sha ruwa wanda shi Sagir har kuka yayi wa Aneesa akan shi dai ita yake so, ba zai yarda ya auri wata ba, bai nuna mata hanne ce sanadi ba. Bai san ta fara jin komai a bakin 'ya'yan hanne ba, ita kam ta rasa irin wannan kiyayya da hanne ke mata ita da mahaifyarta, da uwarta take nunawa daga baya sai abin ya koma kanta, duk wani sharri da mugun alkaba- sai ta dora mata shi, ita ko tunani batayi abinfa da kayi wa dan wani na sharri watarana za'ayi wayi gari ya iya komawa kan danka idan ba abin alheri kayi sai kaga ya sameka kaima da zuri'arka. Shi yasa kullum muyi nufin kulla hairan kada mu nufi kowa da sharri gara ayi ma sharri da kayi ma wani. 83) Wannan lamari ya tashi hankalin Aneesa da duk wani masoyinta musamman Hajiya. Ita kanta Aneesan har ta rame don a daddafe ta iya gama zana jarabawarta saboda zuciyarta na cikin halin bakin ciki da damuwa, ga babban zullumi da take fada da shi wani furuci da mahaifinta ya kira yayi mata na cewa ta fitar da wani mijin kafin su zana jarabawarsu na Neco don da zaran ta kammala ba zai jira komai ba zai daura aurenta ga duk wanda Allah ya nufa, saboda ta bangarensa akwai mutanen da suke zuwa neman aurenta dana ya dakatar da sune saboda akwai wanda take so, ciki ma harda abokansa, kuma idan tym yayi koda abokinsa ne zao daura mata aure. Damuwa tayi wa Aneesa yawa lokacin tana kwance a doguwar kujera a falon hajiya, hajiya ta fito daga daki ta zo ta zauna a gefen Aneesa itama tayi shiru, tausayin Aneesa take sosai saboda irin abubiwan da ke kunnowa rayuarta kai! Ta dubeta tace, Aneesa bana son inga kinzo kin takura kanki da tunani. Duk abinda kika ga ya sami bawa daga Allah ne, dama da kaddararsa ce hakan kuma bawa ba wuce kaddararsa, yanzu kina ganin kafin ku gama jaravawa akwai wadda zaki fitarwa da mahaifinki amatsayin miji? Aneesa ta numfasa tace, babu wani a yanzu don na riga na kori kowa, amma ina rokon Allah kafin wa'adin nan ya cika ya kawo min nagari zan gabatar masa idan ban samu ba. Na amince duk wanda yabani zanyi biyayya inshaAllahu, albarkaxin biyayyan sai inga alheri. Hajiya tace ki kwantar da hankalinki, insha Allahu sai kin auri miji na gari fiye da sagir. Zasu ga sakayyar Alkhairin da Allah zai yi miki, sai sun sha mamaki indai ina raye ba za su ga naka sunki ba, da izinin Allah. Bayan tafiyar Aneesa wani tunani ne. Ya darsu a zuciyar Hajiya wanda itace zata iya sanadin faruwar haka, wanda daddaden buri ne aranta saboda irin kaunar da ke tsakaninta da Fatima wannan shine abu na karshe da zatayi don ganin zuri'ar Fatima bata tozarta a doron kasa ba. 84) Wayarta ta sauka ta kira Ishaq, Yana ganin suanan HAJIYATA a screen din wayarsa sai yayi murmushi saboda abin da ya jibanci Hajiya ko ita kanta jinsa yake har cikin ransa, sabida sanin duk duniya baya da kwatankwacin Hajiyarsa, don har tsiya yayin sa ke masa idan yace Hajiyata, sai su harare shi suce, dadin Abin dai ba kai kadai bane balle kace Hajiyarka. Ya kanyi murmushi ne yace, ni dai nasan tawa ce, in kuma karya nayi sai atambaye ta gata nan, dariya kawai suke yi don sun san da an tambayeta cewa take yi shi kadai ne nata su ba nata bane. Yayi sallama tana amsawa yace, Hajiyata ina kwana? Ya jama'ar zariya, ya su Aneesa. Tayi murmushi, tace duk lfy kowa yake. A ranta dadi take ji idan ya tambayi Aneesa saboda irin kaunar da yake wa yarinyar da wuya ne suyi waya bai tambayeta ba, idan ma tana gidan sai yayi magana da ita. Ita kam, addu'a takeyi Allah ya dorar da wannan kauna har karshe rayuwarsu, Allah sa nufin da ke zuciyarta ya kai ga nasara. Tace, wannan hutun karshe makon zaka sami zuwa zaria kuwa? Yace indai kina son gani nane ai sai in aje komai in zo, ko gobe ne ko yau ne zan aje in amsa kiranki. Tayi murmushi ita kam, bata da haufi akan Ishaq. Saboda ladabinsa a gareta, tace ba zan shiga rayuwarka aikinka ba, ka bari kanar jum'a ko asabar kana iya zuwa ne maganar bana gaggawa bane. Dan halas din kuwa ranar asabar ya iso zaria kafin sallar azhar . Aneesa na gidan Hajiya, ita hajiyan ta sa tai masa lafiyayyen dambun cous2 wanda yaji hanta da joda da kayan lambu, kamshin duk karade gidan. Shi kanshi daga isowarsa kicin din ya shiga ya iske Aneesa da ladidi a kicin din. Ya dubi Aneesa, yace wannan irin kamshi haka, me kuke hadawa ne mai lagawadar kamshi haka, tun daga bakin titi nake jiyo kamshi? 85) ladidi tayi dariya ta nuna Aneesa tace ka ganta nan tunda aka ce zaka zo tace ita zata yi maka girki, ni ban ma san sunan abinda ta girka ba, gashi nan ya cika gida da kamshi. Ya dubi Aneesa yana murmushi yace, ai ni yanzu na yarda dai kanwata kin zama gwanar girki, bansan yadda za'a yi ba, kuma ga aurenki ya matso, idan kika tafi gidan miji, kilan can zan dinga yin waya ana sam mini na angon. Rufe fuska tayi saboda kunya. Shi kam dariya ya dinga mata yace, bari in sassauta belt da neck tie dina yanzu zan fara dibar girkin nan dama da yunwa na shigo zaria, sukayi dariya. Aneesa sai da ya fita a kicin din ta ba shi da kallo yau shigar suit yayi nasu ruwan kasa, sunyi masa kyau tamkar wani bature ga hadadden kamshi da ya baza musu a kicin din ya fice abinsa, kai Allah yayi haddaden gaye anan wurin inji aneesa a zuciyarta. Sai da Ishaq yaci yayi hani'an yaje sallah daga can ya kuma gana da jama'arsa ya shigo gida, ya nutsu sannan Hajiya ta nemi ganawa dashi a dakin baccinta suka nutsu saboda zancen da zasuyi yana neman sirri da nutsuwa. Ta dube shi ya nutsu agefen gadonta akasa bisa wani tum tum mai taushi tace, ba wani abu yasa nace ka zo ba illa ina neman alfarma da nake son kayi mini, kuma ina ganin babu wanda zai yi mini wannan alfarma inji sanyi a raina inji bana kokwanto sai kai, ina fatan zaka share min hawayena. Baki ya bude yana mamaki, Hajiyata yanzun don kina neman alfarmar wani abu a gurina har sai kinyi kokwanto, ai ni kin fice neman alfarma a gurina sai dai ki bani umarni take in bi umarnin indai ba ya sabi Allah bane, kada kiyi kokwanto a kaina, fadi ko menene kike so in dai bai fi karfin arzikina ba zaanyi miki. Ta gyara zama tace, ba wata alfarma nake nema cikin arzikinka ba, saboda ni babu abinda baka yi mini ba, kai dan halas ne na gasken gaske, Allah yayi maka albarka ya albarkaci zuri'arka ya biyaka da aljanna. Ta danyi shiru tana jinjina lamarin, shi kuma yayi shiru cike da ladabi, umarninta kawai yake jira ya cika idan kuma bukata ce yayi gaggawa biya mata ita, don kuwa ji yake ko da fansar ransa ne ta umarta zai iya badawa. 86) Can tace, kasan nayi maka waya dangane da maganar auren Aneesa ka riga kasan komai. Yace kwarai kuma zancenta aurenta na raina don kuwa har na fara shirye2 na jira kawai nake inji ansa takamaimain tym sai in sanar da ke tsarin da nayi, don bana son kowa ya wahalar da kansa daga ke har abbanta da sauran en uwa, nine zan dauki ragamar yin komai, a yadda nake kaunar Mama da zuri'arta wlh babu abinda bazanyi musu ba. Hajiya ta numfasa saboda zancen da zata dauko ba wannan bane, ya sha bambam da duk wani shiri da yake yi a auren na Aneesa, tace ai maganar shirye2 ma ka aje ta agafe saboda a halin yanzun an fasa auran Aneesan, Ya juyo anfasa? Me ya faru? Tace mu dai takamaimai bamu san me ya faru ba daga can ba, amma mahaifin yaron ya zo ya bada hkr yayi kalamai na fahimta, cewa dan uwansa ne ya ba shi diyarsa shi kuma babu yadda zaiyi, shiyasa ya umarci sagir din ya amsa. Idanun Ishaq suka yi ja, ransa ya baci yace, amma wannan wulakanci ne, yarinyar nan bata kula kowa sai dansa nima har ina gargadinta tunda shi take so, kada ta kuskura ta kula wasu tarkacen samari, ashe zai yaudareta ne, ni ban yarda an bashi wata ba dama can mayaudari ne, Hajiya tace kada ka ji zafin yaron nan, shi sam bashi da laifi, tunda har nan ya zo yayi mini gamsashen bayani, kuma na yarda da bayaninsa, kawai mu dauka ba matarsa bace, shi yasa hakan ta kasance, ni dai yanzun burina, Allah ya bata miji na gari wanda ma ya fishi. Yace Insha Allahu Aneesa zata sami miji mafiyinsa, akwai wani abokina dan zariyan nan da muka taba zuwa gidan nan da shi ya ganta, yayi ta damuna da zancenta sai na gaya masa ta tsaida miji, tunda hakan ta kasance zance masa ya zo su daidaita. 87) Hajiya tace, kabar maganar wani abokinka, dama ni tun asali bana son Aneesa tayi aure inda dangin miji zasu dinga tsagwamarta, to gaskiyya dama en uwansa ba wani son auren suke ba, musamman Hanne da kanneta, iyayensu ne ke so, shi ya sa da haka ta kasance ai banji ciwo sosai ba, shine yanzun nake son kayi mini alfarma a matsayina na mahaifiyaka wadda nasan na isa da kai, ka auri Aneesa don kai ne nake ganin zaka rike mani ita da zuciya daya. Ishaq ya dubi Hajiya duba na ya zanyi da wannan lamarin, yace ni in auri Aneesa Hajiy? Kina ganin ba zata shiga cikin matsala ba tsakaninta da Safeena, saboda safeena wayayya ce ta fita wayewa da wayau, sanna abin dubawa kuma safeena sam bata kaunar kishiya, ni kaina ina tunanin irin matsalar da zan fuskanta da ita duk ranar da nace zan kara aure, tunanai na ko da zan kara aure zan auro dai2 da ita ne wayayya ba wadda zata sha wahalarta ba, amma aneesa ba zata iya kishi da safeena ba. Hajiya ta girgiza kai tace, amma ka bani kunya tunda har kake tunanin ba zaka iya sarrafa matarka ba da gidanka, ina ce safeena karkashin ka take? Kaine zaka juyata ba ita bace zata juya ka ba, to ni mahaifiyarka nayi maka Umarnin auren Aneesa, wanda ina fatan alheri na kulla, don kuwa ina hangi wannan alherin tare da zamanku, idan kuma ba zaka iya ba saboda kada ran matarka ya baci tunda bata son kishiya sai in nema mata wani nagartaccen mijin cikin en uwana, wanda nasan ba za su watsa mini kasa a ido ba, za su share min hawayena. Ishaq yayi shiru yana jinjina irin wannan kauna da Hajiya ke wa Aneesa wanda har bata kaunar yarinayar ta shallake zuri'arta. Hakika yarinyar natsatsiya ce mai hkr da hankali ga shi son addinin ya ratsata kwarai mutum zai so ta zamo uwar 'ya'yansa don samun tarbiyya ta gari a gidansa. Shi kam! Yana kaunar yarinyar irin kaunar da zaiyiwa duk wanda jininsa ya gauraya da nasa, jin yarinyar yake tamkar Hajiyarsa ta haifeta, a matsayin autar Hajiya yake ganinta, sai dai bai taba jin ko so ko tunanin wai shi Ishaq zai auri Aneesa ba, illa dai wannan kaunar. 88) Ya dago idanunsa cike da danuwa ya dubi Hajiyarsa yace, Allah ya huci zuciyarki Hajiya, ni idan ban share miki hawayenki ba, waye zai share miki? Wlh ko da ba Aneesa da nake jinta araina ba, zan iya aurar duk yarinyar da kika yi mini umarnin in aura balle Aneesa da ta rayu tare da mu, tarbiyarmu ke gareta, komanta irin namu ne haihuwarta ne kawai bakiyi ba, amma kinfi kowa sannin cikinta da bayanta. Ki kwantar da hankalinki, na anshi auren er lelenki, ina fatan zaki taya mu da addu'a Allah ya tabbatar da alheri a tsakaninmu, ya bamu hkr zama da juna tunda kinsan babu wata soyayya a tsakaninmu. Murmushi Hajiya tayi irin murmushi nan mai bayyanar da farin ciki, ta dubi Ishaq tace, ni kam ka gama min komai a duniyar nan tunda ka amince zaka dasa daga inda na tsaya, wajen tallafawa rayuwar Aneesa, kwarai bana son rayuwarta tayi nisa da cikin zuri'ata. A kullum addu'a ta kenan, ashe Allah ya ga zuciyata da alherin da ke cikinta shi ya sa ya canza lamarin ayren nan har gashi ya dawo cikin zuri'ata. Zanyi muku addu ba zan gushe ba har karshen rayuwata, tunda kun ginu akan kaunar juna to na tabbata kauanarku zata rikide ta zamo soyayya da izinin Allah, aneesa yarinya ce mai shekarun da ba su haura sha takwas ba, kai kuwa ka haura shekaru talatin, kai namiji ne mai ilimi mai wayau fiye nata, kaine zaka koya mata yadda zata soka ba sai na gaya maka ba, kasan kuma a irin sigar ladabi da biyayyar da zata shiga gidanka da shi da kyakkyawar tarbiyar da take da shi, da su zata samo soyayyarka a gareka. Allah yayi muku albarka ya albarkaci wannan auren da za'ayi yasa alheri muka kulla. Dukkansu shiru sukayi na kusan mintuna 2, kowa da inda zuciyarsa ta nufa, ya dubi Hajiya yace, kin sanar da Aneesa wannan maganar? Tace ban sanar da ko ba daga ni sai kai sai Allah dake tare da mu kawai ne muka sani, yanzun nake son in kirata a gabanka in gaya mata. 89) Yayi saurin duban Hajiya yace, ki barta sai na tafi kinsan akwai nauyin juna a tsakaninmu. Tace ai na so ne tun yanzun ku fara fahimtar juna, amma tunda ka ce haka shikenan. Sai ka saya mata waya ku dinga yin magana. Yace zanyi ma Ali waya sai kawo mata su kyau ta zabi wadda take so. Tace, yauwa kafin ka wuce kaje ka sami babanka Alh. Sani da dan uwansa kayi musu bayani, sai su kai gaisuwa gidansu Aneesa. Ka turo da isassun kudin gaishuwar in ma sun bukaci sadaki, sai a bada tunda bai fi wata 2 ne zata kare karatun ba, da ta gama ne yace zai aurar da ita, kaga shikenan ayi a ahuta. Ishaq yace yanzun dai suje su yi maganar neman auren, komai zai iya biyo baya daga baya, ke naga duk kin matsu ayi abin da gaggawa ne. Tace eh dole in damu ayi saboda ubanta hutsumin mutum ne, yadda idan bata kawo masa miji ba, zai daura mata aure da wanda rabonsa ya rantse ai kaga ba zanyi yayi mata auren wulakanci ba, yarinyar da gatanta da komai a dauketa a aurar ga ko wane irin miji, in dai ina raye ba zan bari duk da ba iko na bace. A falo ya iske Aneesa zaune tana cin abinci, ladidi na kicin tana goge2. Aneesa na ganinsa tace Ya Ishaq ba dai har zaka tafi ba? Yace zanje uguwan juma ne yanzu zan dawo in wuce. Tace yaya ni yau banji kace girkin da nayi maka yayi dadi ba, kada ka sa Hajiya da Ladidi su yi mini dariya. Yace yanzun nan dama zance girkin ki yayi dadi, ya ma fi na kullum ga tukwicinki nan, Ina ladidi ta amshi na na taya ki da tayi. Ya kwalawa ladidi kira ta fito daga kicin din tana amsawa, ya mika mata en dubu guda 2 tayi ta godiya ta koma bakin aikinta. Aneesa kuma dubu biyar ya bata, ta amsa tayi godiya ya fice. Asalain Family house na su yaje a unguwan Juma, gidan mahaifin Alhajinsa wanda a yanzu kannen mahaifinsa ke zama da iyalensu. 90) A zauren gidan ya same su su duka biyun bisa manyan tabarme dake shimfide a zauren. Yayi sallama ya shiga Zauren Alh. Sani ya dube shi yana murmushi yace, a'a kaga direban jirgi ne da ranan nan, sannu da zuwa. Suka gaiggaisa suma dattijan kawari ne irin Alhajinsa shi ya sa ko da mahaifinsu ya rasu sune suka maye masa gurbinsa. Saboda dattakonsa da rikon zumuncinsu, ba irin zumuncin yanzu ba da ba'a abu domin Allah sai don ganin idon iyayenka idan suna raye, idan basa raye sai ayi wa dan danwa rikon sakainar kashi. Ishaq ya zayyane musu abinda ya kawo shi, suka taya shi murna. Ya kawo kudi dubu ashirin yace su kai na gaisuwar duk yadda akayi zai kira yaji, ya kawo dubu biyar2 ya ba su. Alh. Sani yace Madallah an gode Allah ya kara budi, munga kayan abinci direban ya kawo Allah shi albarka. A mota Ishaw tunani kawai yake yi, shi kam! Aransa bai jin son Aneesa ko kyas! Illa kaunarta da tausayi da suka gauraye da jininsa, shi dai umarnin duk abinda ya shafi Hajiya tace masa yake bi don ya faranta mata rai, tunda ya lura in har ya kuskurewa wani umarnin nata akan auren nan to zai daina ganin farin cikinta, shi kuma da ya daina ganin farin cikinta gara shi ya sallamar da nasa farin cikin tunda yasan yanzun rigima ce zata bullo a gidansa muddin ya gayawa Safeena zancen nan, don bai san ya zata dauki lamarin ba, tabbas! Ya san zayi ban kwana da zaman lfy a tsakanin, kaga kenan zaiyi bankwana da farin ciki, yana komawa ya gayawa Hajiya yadda sukayi, sannan yayi sallama da su ya wuce Abuja. Aneesa har zata tafi gida sai Hajiya ta kirata dakinta tace ta zauna zatayi magana da ita ne. Sun danyi shiru na en sakonni sanna Hajiya tace, Aneesa yanzu kina ganin akwai wani da zaki fitar nan da wata biyun da abbanki ya gindaya miki? Ta girgiza kai tace, Hajiya wa nake kulawa? Duk fah na gama korar samarin babu mai zuwa ko wa shakkata yakeyi, yanzu bani da zabi idan Allah kawo min wani to, idan bai kawo min ba haka zan hkr da duk wanda Abban ya zaba mini. 91) Hajiya tace kada ki damu ni nayi miki zabi, amma bansani ba, ko kice ba kya ra'ayin wanda na zabar miki. Tace Haba hajiya wlh ko kuturu ne kika zaba mini zan aura a yadda matsayinki yake a gurina, balle nasan duk wanda zaki zaba mini nagartacen ne wuya za'a same shi da wata mummunar illar duk yadda kika yi dani dayane. Hajiya ta numfasa tace, nayi miki miji kuma ba wani bane sai yayanki. Ta ware idanu tana al'ajabin sai tana jin tamkar kunnenta baiji sosai ba, ta tambayi Hajiya, Hajiya wane yayan nawa? Tace yayanki na nan gidan ina fatan ba zaki watsa min kasa a idanuna ba. Aneesa ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tace, Hajiya ban zan taba watsa miki kasa ba, amma ai yaya Ishaq ba tsaran aure na bane, ya fi karfin matsayi na, yayi min fintinkau, sannan matarsa tafi karfina, wayayyace ba irina ba ce, kuma da kunnena naji tana fadin yadda ta tsani kishiya, wai ko wani akace za'ayiwa haushi take ji, to balle ita, wlh ina tsoron wannan furucin nata. Hajiya tayi dan murmushi tace, kuruciya manya to Aneesa ai babu matar da zakiji ta furta tana son kishiya da bakinta, kuma ba wai kishiyar ita kanta ake tsoro ba, a'a makircin da zata shigo da shi gidan ake tsoro, wata bayannanen makirci wata boyayye na karkashin kasa, za'a yiwa wadda aka tarar har sai an fiddo ta gidan ta bar yaranta, wata kuma da alheri take shigowa, ta gidance zata ce sam bata yarda ki zauna ba zata shiga ta fita da makirci tabi karkashin kasa harda bin malamn tsibbu. Sai kin fita kin bar mata gidan, haka suke cewa wai gida nasu ne miji na su ne. To duk idan akayi hkr ke ta gidan kika tsare gaskiyya kikayi nufin idan ta zo zaki zauna lfy da ita, ki riketa da zuciyarki tsakani da Allah. To ko ta zo da mugun hali gidan da izinin Allah sai kyakkyawan kudurinki ya ruguza nata, idan kuma itace ta zo da nufin alheri ke ta gidan sharri a zuciyarki nan ma zaki ga Allah ya dorata bisa kanki, har ma ace daga zuwanta ta koreki. Alhalin zuciyarki ce babu kyau, amma duk idan zuciyar kowa ya tsarkake babu wani mai mugun kulli tsakaninsa da dan uwansa sai kiga zaman lfy ya wadata gidan. IJIN ARO **part 13 92) Ki kwantar da hankalinki da alheri a zuciyarki zaki shiga gidan. Ni ma da na hada auren ba da wata manufa na hada ba, fatana shine ya kasance alheri na kulla, in ma kinje gidan ki taddata da wani mugun kudiri a ranta, to ke kada ganin haka yasa ki canza alherin da ke xuciyarki, ya rikide mugun nufi, ki bar zuciyarki da alherinta Insha Allahu zaki ci ribar kyakkyawan kudurinki. Yanzu abu daya nake son inji daga gareki, kin amince ko baki amince ba? Kada kiyi shayin gaya minin gaskiyya kuma bana son ra'ayinmu ya sha banban a gaban mahaifinki don yau za'aje gidanku da maganar. Shiru kawai Aneesa tayi tana sauraron jawabin Hajiya. Ita kam! Gaskiya ta fada Ishaq yafi karfinta, don kuwa shi ajin farko ne a komai don hadadde ne na shiga gasa, ga kyau ga kudi ga tsabta da addini da taimakon addinin ga son 'yan uwa da taimaka musu, ita dai har yau ba taba ganin aibu ko wata illar tasa ba, komai yayi birgeta yakeyi sai take jin itama duk ranar da tayi arzikin kudi irinsa halayyarsa zata dinga kaman tawa, ita kam! Ba zata ce bata sonsa ba, saboda tun asali sun gidan tare ne kusan ma a inuwa daya suka rayu don tun tana tsumman goyo take karakaina a dakin mahaifiyarsa, shi yasa suka taso daga iyayensu har su kaunar junansu sukeyi, da abu ya sami daya nan da nan zaka ga sun taru sun kokawa juna idan na bakin ciki ne haka idan na farin ciki ne tare da yinsa, sau da yawa idan yayo waya zaizo zariya sai taji farin ciki, ya cika ta duk sai ta kosa ya zo ta ganshi, balle idan yace da 'ya'yansa zai zo, har mafarkin takeyi saboda yaransa kyawawa ne irinsu masu kwarjini kamarsa. Ita dai bata san dalilin da yasa take jinsa a ranta ba ashe akwai wani alheri da Allah zai kulla ne a tsakaninsu nan gaba, wai ita aneesa zata zamo matar captain Ishaq! 93) Shararren matukin jirgin saman da gwamnatin tarayya ke ji da shi saboda fasaharsa da baiwar da Allah yayi masa ta iya kirkire2 ba ma anan kasar ba har da kasar yaje yayi bama anan kasar kadi aka ji da shi ba har kasar da yake yayi karatun sa (Germany) sunyi alfahari da shi a matsayin dalibinsu da yake shiga cikin masu jajayen kunnuwa yana kirkire2, su dama nasara irin mutanen da suke so kenan masu baiwa shi yasa tym din suka fifita shi, suke ji da shi, da ya gama karatu suka nemi rike shi a wani kamfaninsu na kere2 jirage, da gida da albashi mai tsoka za su ba shi amma yace ba zai iya zama can ba gara ya dawo kasarsa cikin addininsa da ala'adarsa da en uwansa. Hajiya tace, Aneesa naji kinyi shiru, bana son in tauye miki hakkinki meye ra'ayinki. Ta sadda kai kasa saboda yanzun har ta fara kunyar Hajiya tace, na amince Hajiya, wlh ko yaya Ishaq ba na gari bane zan iya miki biyayya in aure shi balle halayyarsa da dabi'unsa zuwa mu'amularsa babu abin kushewa, amma hajiya shima ya amince? Naga fa yana son Aunty safeena sosai. Hajiya tayi murmushi, ya amince sannan don yana sonta shine ba zai kara aure ba? Ai duk wadda kika ga mijinta ya kara aure ba wai baya sonta ne, wani ra'ayinsa ne wani kuma koyi da Manzon Rahma (saw) ne, kalilan ne karawa don matansu ba su kyautata musu, duk irin son da yake mata zai iya yi miki fiye da nata, in dai kina kyautata masa don babu abin da Namiji ke son irin kyautatawa, kamar yin masa ladabi da biyayya da gudun bacin ransa don son abinda yake so in dai bai sabawa shari'a ba, da son en uwansa, idan kika rike wadannan to zaki kama namiji a hannunki. 94) A wannan rana magabatn Ishaq suka je gidansu Aneesam dama Hajiya ta fara sanar da Abbansu Aneesa. Su ka ba da kudin gaisuwa aka yanka musu sadaki dubu talatin amma baban sasa yace ko ranar daura aure ne suna iya kawowa. A cikin gidansu Aneesa tsegumi ne ya dinga tashi daga bangaren Hanne ta dinga yada habaici a tsakar gida. Oh! Allah mai iko wannan auren huce haushi kenan ko auren me? Allah ya raka taki gona bamu kwashi ragowa ba, ita ta kwasarwa danta, an cuce shi. Sai diyarta Haula tace, mama kika sani ko shima ragowarsa ce tunda dai dubi irin hidimar da yake mata ba dangin iya ba na baba, ga gidanshi da take zuwa wai hutu, kika san me suke yi a can Allah sarki matarsa duk anje an gane mata sirri ga shi za'a daure mata miji. Uwar tace, au dama me ne gaya muku kwanaki, daman ace daga hutu sai kunji wani abu ya bullo kinga kuwa ashe zancen aure ne zai biyo baya. Haka suka yi ta wannan tsegumin da sharrin don halima ta tanka musu, bata tanka ba, sai dai ta bari 'ya'yan Hanne sun fita sai ta same ta a kicin tace, wlh maman haula ki bar kushe da hassada saboda taki ne ga mai rabo, kin kushe Aneesa kinyi mata sharri sai ga shi Allah ya bata miji wanda ya fi kaninki shine kuma ke da 'ya'yanki kuke hassada, har uwar yarinyar nan ta bar duniya ba taba tanka wa sharrin da kike mata ba, ita da diyarta, hakan bai sa ki nadama ba yanzu ma bayan ranta bi ta da kulli yana cigaba, to yanzun kina hadawa da dan manya dan masu galihu ina tsoron ranar da wannan sharrin naki zaije kunnen uwar yaron nan in kina ganin Aneesa bata da gata shi dan gata ne, kuma shi wani ne, zasu iya daukar mataki akan irin wadannan sharri naki, ki tsaya kan Aneesa ko ki gyara bakinki kiyi masa linzami don Aneesa yanzun matar manya ce, idan kika ci gaba da mata bita da kulli mijinta zai dauki mataki akanki ke da 'ya'yanki, idan kunne yaji to gangan jiki ya tsira, Hanne ta tafa hannu tace, to kinibabbiya, kina iya zuwa ki gayawa Hajiya nayi wa danta sharri sai a daureni har igiya tayi rara ke kuma sai ki zuba ruwa kasa ki sha, munafuka ai fa ke yanzun nan zaki tare 'yarku zatayi aure gidan masu kudi, lallai kam! Muna nan muna sa ido zamu ga yin auren, auren cin amana. Ita dai Halima tunda ta riga ta gama gaya masa gaskiyya daki ta shige ta barta tana babatu wanda ta san idan ta ci gaba da kulata yau haka za su wani sun musanyar yawu. Aneesa kam! Kasa sukuni tayi tunda wannan lamari ya zamo haka, gidan Hajiya ma da take wuni a can kullum yanzun sai ta soma ragewa, saboda nauyin Hajiyan take ji yanzu, har sai da Hajiyan ta sa aka kirata tayi mata fada sosai akan wannan matakinda ta daukarwa kanta, sannan ne fa ta saki jikinta, wanda Inshaq yace zauyi wa waya kawo mata waya ya zo ya kawo mata ta zabi Nokia mai tsada har da kayi da kudi ya sa mata, sau daya Ishaq ya kirata shima gaisawa sukayi. *************** *************** ************95) Ishaq tunda ya bar zariya a mita yake ta sake saken wannan al'amarin yadda ya kasance. Da ya koma gida kasa sukuni yayi sai da ya zauna yayi shiru yana tunanin hanyar da zai sanar da Safeena zancen wanna auren bai san yaya zai yi mata bayani ta fahimta ba, saboda ita baudaddiya ce, duk yadda ka so ka fahimtar da ita abu bata yarda tafi aminta da abinda zuciyarta ta kitsa mata, balle yanzu. Da ta zama ma'akaciya dabi'unta gaba daya ta canza su, sau da yawa su kan sami sabanin ra'ayi a zamantakewarsu shi ya rasa dalili, to balle yanzu idan yake mata da wannan mafi munin zancen a gurinta. Da dare yayi lokacin kwanciyarsu yayi taje ta aki yaranta dakinsu ta janyo musu kofa ta nufi dakinsa, a bakin gadon ta same shi zaune ya tallabi kuncinsa da hannu 2, ta zo ta dan taba shi sannan ya dubeta yace, kin kwantar da su Yasmin ne? Tace, eh duk sunyi barci, na jika shiru ne a daki lfy dai kake kwana biyun nan ko? Yace lfy lau me kika gani? Lfy ta kalau, ta girgiza kai tace, ba lfy kake ba tunda ba haka na saba ganinka ba, inkuwa lfy jikinka yake to ba lfy zuciyarka take ba, akwai wata mummunar damuwa a tare da kai..... 96) Ya fuskance ta sosai, yace zauna muyi maganar tabbas, zuciyata akwai abinda ke damunta, na rasa ta yadda zan gaya miki ne ki fahimta shi yasa abinke damuna a zuciya yana mini ciwo, kin yarda in gaya miki ba za ki bani matsala ba? Tunda taji haka sai jikinta yayi sanyi ta san cewa akwai wani abu da zai faru da ita na bakin ciki, kuma kila daga zaria abin ya samo tushe, sai dai ba ta fatan abinda zuciyarta ke ayyana mata ya kasance gaskiyya. Ta zauna suka fuskanci juna sosai sannan tace, bana fatan abin da zaka gaya mini ya kawo matsala a tsakaninmu sai dai in dama lamarin mai matsala ne to kaga ba daga gareni bane. Ya janyo hannuwanta ya makale su cikin nata ya soma murza su a hankali ta sauke ajiyar zuciya, ta tsura masa idanu tana sauraronsa. Yace, safeena kiyi hkr nasan abin da zan gaya miki zaiyi miki ciwo, aure aka bani a zaria, kuma babu yadda zanyi in kaucewa auren dole na amsa. Hannuwanta ta fizge cikin nasa tamkar wadda ta rike rushin wuta, ta mike tana huci ta nuna shi da dan yatsanta sannan tace, daman na san za'a rina, wannan sintiri da kakeyi a zaria ai yayi yawa, tuni zuciyata ta soma ayyana mini wannan mugun lamarin ina yakice shi, ashe zai tabbata akaina ne da gaske. Yanzu kai kamar ka da Iliminka da kudinka da wayewarka, za'a baka aure baka so ka amsa, sai dai in dama can kana so ne amma ba zan yarda baka akayi ba, gara ka fito barao2 kace min ka nemo aure a zaria har an baka zan fi yarda. Yace, ni wlh ba ni na nema ba, bani akayi, kuma duk kudina da ilimi na da wayewata ban isa in ki bin umarnin na gaba da ni ba, har duniya ta nade su ne sama dani dole inyi musu biyayya, nafi son farin cikin su da nawa, nafi gudun bacin ransu akan nawa, shi yasa da suka bani auren na amsa tare da godiya don nasan ba dan su cutar da ni ne suka bani auren nan ba, alheri ne suka kulla. 97) Dama ai ba za su cutar da kai ba tunda abin alheri suka kulla maka, nice dai suka cuta zasu kulla min abinda ba alheri ba. Kaiko a family dinku waye ya baka wannan auren ka amsa? Yace ba wata bace sai wadda ta isa dani, wato hajiyata. Auren kuma da Aneesa ne za'ayi. Ta ware idanu tace, Hajiya ta baka auren Aneesa!!! Yanzu kai a wayewarka me zaka yi da wannan yarinyar? Yace shi yasa nima nake ganin idan kika kwantar da hankalinki zaki juya yarinyar nan duk yadda kika so, tunda ita ba mai hayaniya bace, ba zaki sami matsalat zama da ita ba. Ta dakatar da shi tace, Ya isa! Ya isa!! Tun yanzu har ka zo gaba na kana yabonta, tun bata zo gidan nan ba, to bari kaji in gaya maka aure ko kaje kayi Allah ya bada sa'a, amma tsakanin ni da kai babu sauran zaman lfy, balle ita kanta idan ta zo gidan zata gwammace gara agidan yari da gidan nan ban,don ba za taji dadi da ma'aurata keji a gidan aure ba, ai duk macen da tace zata auri mijin wata to (MIJIN ARO) zai zame mata, saboda haka ina nan ina jiran zuwanta. Ta dauki saman rigar baccinta da ta cire ta aje bisa gadonsa ta fice daga dakin, yana kiranta ko sauraronsa bata yi ba ta nufi dakinta, ta murza key ta rufe kofarta, don ma kada ya shigo ya dameta. Kwana tayi kuka da sake2 abinyi, amma har gari ya waye bata samo wa kanta mafita ba, na yadda zata wargaza auren. Da sassafe ko sauraronsa bata yi ba, ta tuta masa sako ta wayarsa, cewa zata fita anguwa, bata jira mai zaice ba ta fice, su Yusra gida ta barsu gurin mai kula da su. Gidan aminiyarta ta nufa, guri daya suke aiki, ta girmeta da shekaru akalla biyar. Haj. Nuratu manyan mata kenan masu juya naira saboda ba aikin kadai takeyi ba, tana safara zuwa Dubai, sannan shi ma mijinta juya shi takeyi tamkar karamin yaro duk da yake babban mutum ne amma macece ke jan ragamarsa. Tana ganin safeena ido kode ya jeme da kuka, ta riko ta suka shiga dakin barcinta, tana tsokanarta. Ho! 'Yar lelel Captain me kuma ya faru ne? Na dai san ba Captain bane tunda shi baya laifi kullum cikin faranta miki yakeyi, kece ma in 'yan tsiyarki ya tashi kike gara shi, bawan Allah inji ki, ni kam namiji ban dauke shi abin tausayi ba, sai da kawai ya bauta mini ni kuma in juya shi yadda raina ke so. 98) Safeena ta zauna tana sauke ajiyar zuciya tace, yau Captain ya tabo ni na daina yabonsa har abada in dai baya janye Alkaba'in da ya dauko mini ba. Haj. Nuratu ta kyalkyale da dariya tace, hala aure zaiyi, don nasan tatsuniyar maza bata wuce aure in dai sunji su lafiyyayu, ba sa son bin matar waje to yanzu za suce aure don ba su cika son cin tuwo daya kullum ba. Murmushin takaici Safeena tayi tace, wlh kamar kin sani aure zaiyi wai Hajiyarsa ce ta ba shi yarinyar a can zaria, kinma san yarinyar wadda zaki ga hajiyan nan- nan da ita tamkar wata autarta, wata fara sirirya, shegiya sai nono da duwawu ( Hahahaha kunji fah, ita ina nata) kilama shi Captain din ya gani suka tsole masa idanu, dan na san halin kayana. Haj. Nuratu ta saka dariya tace, ai tuni nake gaya miki namiji ba abin yarda bane, tun kafin ya saki kuka gara kiyi maganinsa ta yadda kina ganin sai yadda kikayi da shi, to ai ga irinta nan ya dauko auren er garinsu, en zariya masu shegen asiri, su kansu iyayen ba haka suke barin 'ya'yansu ba, yanzu ai kinga zama bai gammu ba, sai ki tashi mu san abinyi. Safeena ta tashi daga kishingidan da tayi tace, to hajiyarmu yanzun meye abinyi? Tace tashi zaki yi mu kama hanya dole mu hana auren, wani kauye zamuje nan kusa da birnin gwari, zaki ga aiki da cikwa. Sun hau motar Haj. Nuratu ne sukai ta sharara gudu awa daya da rabi sannan suka isa kauyen. Haj. Nuratu ta zayyanewa bokan abinda ke tafe su, yayi dariya yace, ku sha kuruminku daga auren har zarian ba zai kara yin maganarsu ba, ku tashi ku tafi. Suka aje masa kudi masu yawa suka baro kurgurmin dajin 99) Tun daga ranar Ishaq bai sakeyi wa safeena maganar aurensu ba, ta sa idanu taga ko zaije zaria nan ma shiru, tun daga tym din ta soma murna a ranta, asirinta ya kamshi, tunda har ta raba shi da auren da ya rakito ta nisanta shi da mahaifarsa. Hajiya kuma taji shiru ba zuwa ba waya, abin ya bata mamaki, abinda Ishaq bai taba yi ba don ba ya sati biyu bai zo ba mahaifarsa ba, in kuwa bai zo ba to baya kasar ne, to zai ta yiwa Hajiya waya yana bata hkr tare da jin lfiyarta, sai ga shi yanzu har yayi wata guda cur! Rabosa da zaria kuma ko yi mata waya, sai ita ne wani tym ta kan kira shi, amma ba ko yaushe take samunsa ba sai tayi sa'a, sau biyu idan ta kita safeena na dauka tace wai baya garin wayarce ke gida. Tun daga tym din Hajiya ta sha jinin jikinta, ta tashi tsaye da rokon Allah akansa sam, bata bacci dama ita, kauwama ce ( mai yawan tsayuwar dare) Kuma sauwama ce ( mai yawan azumin nafila ce). Har malamai nagartattu masu sani tasa suka dinga taya da rokon Allah. Gabatowar bikinsu da aksa ya zo ne tare da samun nasarar rokon Allah din da akayi masa, don kwatsam! Ranar juma'a Ishaq yace wa safeena zai taho zaria, abin ya bata mamaki ba ta gama dawowa daga duniyar mamakin da ta lula ba, kawai sai taji tashin motarsa ya bar gidan, ita ma mota ta sura ta nufi gidan Haj. Nuratu suka fantsama kuayen Birnin gwari, bokan nan ya tabbatar musu, tabbas za'ayi aure nan don kuwa yaga rabon haihuwa a tsakaninsu. Safeena ta dafe kirji tace, rabon haihuwa? Na shiga 3 gashi ai a haihuwar su Yusra nasa an juya mini mahaifata ba tare da ya sani ba, ba zan sake haihuwa ba, don Allah boka kasan yadda zakayi ka hana auren nan don ba zaiyi wu ina ji ina gani wata ta zo ta dinga haihuwa ba alhalin ni na daina, ga shi 'yan mazan da nake da takama da su Allah ya amshi daya saura daya, shima bani da tabbacin rayuwarsa... 100) Yayi en surkullensa ya gama sannan ya dubeta yace, zan iya hana auren amma ba zan iya hana samuwar rabonda ke tsakaninsu ba, ki yarda yayi zina da ita su haifi rabon da ke tsakaninsu ba tare da auren ba? Tayi saurin gyada kai tace, wlh na yarda in dai ba za suyi aure ba ko meye suje suyi ko 'ya'ya gima za'a haifa masa a waje na yarda in dai ba zai auro mace ya kawo mini gida ta zama kishiyata.***** *********** Wa 'iya zubillah! Kuskuren da mata keyi kenan da akawo musu kishiyar cikin gida ta saunna gara a aje kishiyar titi, ayi ta masha'a in da rabo ma har a haifar masa 'ya'ay'ye a titi babu ruwanta tunda ba 'ya'yan cikin gida na sunna bane! Anya munyi wa mijinmu da yaran da zai haifa a waje da ita matar da yake so ya auro kika hana adalci? Shin meye makomar ki idan kika yi irin wannan sanadin ranar gobe kiyama? *************** ********** Boka yace, an gama yau zan zuba ma yarinyar rabonsa a mahaifarta, tun da naga rabon da ke tsakaninsu mai gaggawa ne, in yaso hakan sai ya zamo sanadin fasawar auren, don idan ta sami cikin akwai abinda zamuyi masa yayi musun, cikin ba nasa bane, idan tace shi yayi mata kinga zumuncin da ke tsakaninsu ma duk zai rushe, sai suyi uwar watsi kowa tasa ta fisheshi. Safeena da Haj. Nuratu suka tafa duniya tayi musu dadi. Naura dubu dari suka direwa boka saboda suna son aikin cikin gaggawa kafin ya dawo Abuja mai aukuwa ta auku, tunda yace gamuwa daya zasuyi ya yada mata rabonsa, to gara ayi gamuwar da gaggwa ko hanaklinsu ya huta. Kwatsam! Hajiya taji ladidi na murna tare da hamdala. Bata zaci Ishaq bane, ta dauka wani abin ne ya faru take murna, tana fitowa sai taga Ishaq, murmushi tayi masa tace, maraba da dan gidan Hajiya. Ya isa gabanta ya kama hannunwanta yace, Hajiya bakiyi fushi da ni ba ko? Na rasa yadda akayi har sati 4 banzo gida ba, yau kawai naji ke da en uwana nake son gani, kiyi min afuwa, ki gafarta mini hajiyata. 101) Ta bugi kafadarsa tace, babu komai muna tare da Allah sai zai shige mana gaba ni banyi fushi da kai ba. Aneesa na zaune tana jinsu karaf! Idanunsa ya sarke da nata yayi mata murmushi yace, a'a kanwata kina kallona ashe baki zo yi min oyoyo ba, ga ladidi da Hajiyata sai murna sukeyi. Ta taso tana murmushi tace, sannu da zuwa kazo lfy? Ya su suhail? Ya ji dadi aransa yadda komia zatayi sai tambayi yaransa, shi kam, ko don haka ma zai iya aurenta a matsayin tana mai kauna yaransa. Yace duk suna lfy, sunce na gaida Auntyn zariya, sukayi dariya ita da su Hajiya. Da yamma bayan ya tashi daga bacci da yayi tun zuwansa, yayi wanka ya sallaci la'asar ya sake wata kaftani ta shadda ya murza hula ya fesa turare ya iske Hajiya a dakinta, tana ganinsa tace, a'a sai ina kuma? Ina fatan Anguwan juma zaka je don suna kewarka? Yace zan shiga gaida surukaina ne, ina ita matar tawa naga sai dari2 take da ni. Hajiya tace, ta tafi gida amma yanzu zata dawo daga can ka biya gidan yayyinka, maman su sadiq tasha ciwo. Yace ba dai ciwonta ne ya tashi ba? Tace shine wannan karon ta sha wuya, yace idan nutsu zan fita da ita kasar waje dob akwai wani shahararren likitan zuciya da ita kasar da naga sanarwa aikinsa ta internet, can zan kaita a dubata. Hajiya tace Allah ya taimaka ya baka iko. Daga gidansu Aneesa yaje Unguwar juma daga nan gidan yayyinsa yabi dukkansu ukun da sauran gidajen en uwansa. Sannan ya dawo gida. Washegari tunda yaga Aneesa tana hada masa abin karya a kicin din Hajiya yaji wani abu na masa yawo a kwanya game da ita, zuciyarsa na kitsa masa wani mummunan lamari wanda ba yanzu bane hakan ya kamata ya bijiro masa a zuciya ba, amma yaji shedan na ta rinjayarsa. Wata irin matsananciyar sha'awar Aneesa yake ji wanda bai taba jin sha'awar diya mace ya bijiro masa irin haka ba. 102) Yayi kokarinsa ya danne abin amma ya gagare shi, saboda duk gilmawar da tayi sai yaji abu na masa yawo a tsokar jikinsa, surorinta ne kawai ke masa gizo, a daddafe yayi sallar magriba ya shigo yana ganinta abin ya dawo masa sabo. Ya dubeta yace, kinyi sallar magriba? Tace nayi, yanzun na idar gama abincinka can. Yace bar abincin nan ina Hajiya? Tace, tana daki ina jin ta idar da sallah yanzu. Ya sami Hajiya a daki a zauna gefenta bisa carpet yace, zan fita anguwa ne, amma zaki bani aron 'yarki ta rakani, ko nayi ba daidai ba? Tace, Gaskiyya ba zai yiwu ka fita da ita ba, tunda ba matarka bace, mai zatayi maka idan ta rakaka? Yace Hajiya kin manta dazun nan su baba Ali suka zo gidansu suka kawo sadakinta iyayenta sun amsa sunce sun bani. Amma wannan ba hujja bace da zai sa I fita da ita ba. Zata dai rakani ne nan GRA gidan abokina Captain yawale zamu duba wasu kayan sawa na mata ne da matarsa ta kawo daga china, ko a gidan zan iya hado lefen tunda babu abinda bata sayarwa har akwatuna. Haka ya kashe Hajiya da dadin baki ya dauko Aneesa a motarsa suka nufo GRA. Aneesa tunda ta shiga motarsa sanyin Ac da kamshin turarensa ya kashe mata jiki tayi lakwas, shi kam sai kallonta yake yadda tayi masa kyau shi kansa ya san idan ya aureta zai more sosai saboda yarinyar tana da abubuwan da yake so ajikin mace. Tun kafin su iso inda zasuje, taji kirjinta na bugawa, bata san dalili ba, har suka is wani dandasheshen gida a cikin GRA. Mai gadi ya zo ya bude musu gate suka shiga ciki, ita dai tunda ta zauna a falon gidan bata ji motsin masu gidan ba, illah kukan tsuntsaye bataji tsoron komai ba, don ta tabbata Ishaq ba zai halakar da ita ba. Can ya fito da lemu mai sanyi ya mika mata, ta amsa ta ajiye ya zo ya matsa mata wai ta sha kafin masu gidan su fito, can sai ya fito yace ta shigo ciki ta gaida Hajiyan sai ta duba kayayyakin. Wani dakin barrci taga sun shiga, yace ta zauna bari ya fito, ita dai dama jiri ta soma ji shiya sa ta kosa ta zauna, tana zama sai ta soma ganin taurari taurari suna gilmawa daga nan sai taga dindin, jikinta duk ya mace sama2 take ganin abinda ke faruwa, Ishaq ya kwantar da ita flat a gadon nan ya rabata da rigar jikinta, tayi kokarin ta hana shi amma ta kasa, jikinta ba kwari, shi kanshi jinsa yake tamkar ana azalzala shi ya aikata abinda zuciyarsa ke raya masa, bai san kuma takamaiman dalilinsa na aikata wannan cin amanar ba. KARSHEN BOOK 1 MIJIN ARO 2**1 bay an fitarsu ishaq da aneesa sau Haj taji gabanta Na faduwa babu hair a bqbu dalili , jin hakan yasa ta fara Karanto INNALILAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKIL ta semi sassaucin begun xuciyar gamma hear yanzu bataji natsuwaba, bat a dawo daidai back, hakanne yasa ta tashi ta shiga jero nafilolisaboda Allah ya karesu saga shed an la'ananne, saboda xuciyarta taji Rana ayyano mata muggan tunane tunane akan Barin danta lafiyayye ya dauki year amanar yarinyarnan wai da sun an rakiya, ita kan said bayan fitarsu taga rashin dacewar haka ta shafa doguwar addu'ar da tayi sannan ta dauko wayarta ta fara nemo layin ishaq, wayarsa tayi ta ringing ba'a daga ba , ta koma kiranta aneesa nan ma ba'a daga bq, hankalun haj yayi mugun tashi to me sukeyi har da waya xatayi ringing ba'a daga ba, ta kirasu yafi sau 10 10da taga bata samu sai ta daga hannu sama tavcigaba dauindayin addu'a tare dagayawa Allah yasa lfy sukevya kuma karesu daga aikata sabo. ishaq jinsa yayi tamkar ya dawo daga wata duniyar a kokarinsa na aikata mummunan abu da xuciyarsa taje azalzala masa ya aikata ga aneesa wanda yin hakan yasan bai dace ba ga addini kai koma ga al'adarmu ta malam bahaushe. ya dubi aneesa wadda ya soma rabata da rigarta ya fara fadin INNALILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI'UN saboda tsoro davjin nauyin ajinda yake shirin aikatawa,yayi sauri yaja rigarta ya maida mata, ita kam har a lokacin jikinta wani iri takeji duk sai tana tunanin ko a mafarki takeyi, don abin da take ganin yana shirin faruwa da ita bai kamaci kamili nutsatse irin ishaq ba, tabbas sai dai in mafarki takeyi, cikun mafarki hakan ke ahirin faruwa da ita wanda tana fatan da ta wartsake taga hakan bai faru ba. Barin dakin yayi ya koma falon ya zauna shiru, shi kam abin al'ajabi yake badhi qai shine ya dauko yarinyarda ake shirin aura ya kawo ta kebantaccen wuri zai aikta masha'a da ita, abin da ko a mafarki baya fatan yaga hakanta kasance balle da gaske ya dubi agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa yaga takwas saura kwata ne na dare, A llah ya taimakeshi dare baiyi ba sosai a dalilin yini yanxu yana da tsawo. ya mike cike dajin nauyin wannan al'amari , Allah dai ya taimakeshi mummunan abu bai auky tsakaninsu ba da bai san yadda zai yi ya iya fuskantar aneesa ba balle kuma mahaifuyarsa datavdanka masa amanarta yana shiga dakin ya ganta zaune a bakun gado ta tallafi kuncinta hannu bibbiyu tana ganinsa sai ta kura masa idanu , shi kansa ya fahimci so take ta tuno wani abu amma da yake ya fita wayau sau ya jinkirtar mata da tunaninta yace "ke ashe yar kauyece ban sani ba , daga shan lemu sai ki bingure tamkar mai mayemaye! ta dan yamutsa fuska tace lemu! wani irin lemy ka bani haka har wani irin mugun mafarki nayi sai inajin duniyar na juyawa dani? yace "ba wani lemu bane mai sa maye, ina ganin don baki taba shansa bane ya bugar dake. yanzu dai tashi kiga kayayyakin ta riga ta fidda mana masu kyau , sun fita da maigidan kina nan lemu ya bugar dake" ta mike tayi saurin duban jikinta ba kamar yadda taga an cire mata hijabi da riga ba , komai nata yana jikinta, ganun hakan ya ya dada tabbatar mata da mafarki tayi, tayi saurin yin hamdala ga allajallah da munmunan al'amari bai faru da ita ba. Da kyar ta dinga daga kafa saboda nauyi da kasalar da jikinta keyi. a wani dakin ya nuna mata wasu kayayyaki masu kyau, kama daga leshi material xuwa shaddoji yace ta duba ta gani duk wanda baiyi mata ba sai ya cire, ita dai duk wanda sai tace yai mata, ita dai ta kosa ne su koma gida saboda jikinta sam babu dadi ya kira mai gadi ya kwashe kayan duka, bayan an zubasu acikin wassu akwatuna na fata, ya zubasu a kujerun bayan motar sannan yace ta sjigashiga su tafi...ya duba wayarsa yaga yana da missed calz dauawa amma na haj sunfi yawa, ya danyi murmushi ya dubi aneesa yace kinga na bar wayata a mota haj tai ta kira bana tare da wayar, tace " nima anan na bar tawa wayar ga msd calz dinta nan har goma" yace bari in kirata, yana kiran jaj bugu daya ta daga dama kiransa kawai take tsimayi. yace "haj kiyi hakuri a mota muka bar wayoyinmu sai yanzu naga kirankikiranki, gamu nan a hanya kiyi mana afuwa" fadan da taso tayi sai ta fasa tunda taji lfy suke sai tace sai kun iso, amma kasan dare yayi ko? yace yi hkr haj gamunan bisa hanya. Ya dubi ameesa yace bativmu dan shiga TULIPS in saya miki ice cream tace "zaka koma damu baya kenan ai da ka barshi kawai " bai saurareta ba kaeaivya karya kan motar suka shiga layin queen elizabeth. A tulips din bata shiga ba shine ya sjiga ya jidp mata abubuwan sha da ci don ledojin gurin manya guda biyu ya shaqo da kayan qwalama da makulashe iri2, sannan suka hau titin skt rd sula dauki hanya. Haj na ganinsu ta saukar da ajiyar xuciya tace haba ishaq! kun tashi hankalina da yawa, na kira wayarku sau ba adadi dula ba'a dauka ba, xuciyata da sake2 babu mugun abinda nata saqa mini ba, ni bama kai nake ji ba yar amanar Allah nakeji, da darennan ka matsa sai taje wani duba kaya gsky anyi na end, yayi murmushi " ni dama na san sabida ita xaki damu amma tunda tana hannu na ai baxata bata ba gata nan yadda na daukar miki ita lfy haka na daeo da ita lfy ba' gutsira ko farcenta ba " tayi dariya kawai tana duban aneesa wadda smyl din karfin hali kawai take yi don ita kam har yanxu jikinta bai dawo mata dai2 ba, bakinta ma ji tayi yayi mata nauyi, ta gefen haj kawai ta zauna.. ishaq ya tashi ya fita can suka dawo da yan samarin da ke zama gidan sun debo akwatunannan har cikin dakin haj suja shiga dasu. Ya bude mata yace ta duba ta gani, ita kam haj murnace ta cika mata ciki ganin yadda ya dauki komai da muhimmanci, gashi ya gama duk wassu muhimman abubuwa na neman aure tunda har sadaki ya biya ranar daurin aure kawai ake jira 7) Ishaq ya fita can suka dawo da en samarin da ke zama a gidan sun debo akwatunan nan har cikin dakin Hajiya suka shiga da su. Ya bude mata yace ta duba ta gani, ita kam Hajiya murna ce ta cika cikinta ganin yadda daga zuwansa ya maida Hankali akan zancen aure nan. Ya dauki komai da muhimmanci abubuwa na neman auren tunda har sadaki ya biya ranar daurin aure kawai yanzu ake jira. Ya dubi Hajiya yace gobe kiyi wa su Yaya Hannatu waya su zo su duba kayan nasan da akwai abubuwan da za'a kara sai in basu kudi su saya su kara, nima a wannan satin zanyi doguwar tafiya daga can sai kara wasu abin. Aneesa ta mike tace, Hajiya zan wuce gida naga dare yayi. Tace ai nayi ma Abban naku waya nace masa yau na rikeki anan zaki taya ni kwana, mai aikina bata nan. Tace, shikenan bari inyi sallah isha'I banyi ba muka fita. Ta shiga bayin dakin, Hajiya ta bi bayanta da kallo saboda taga ta canza bata da kuzari kamar yadda suka fita, to wani abin ne, ko gaya mata wata magana mara dadi ne har ya zamo bata da walwala? Haka wadannan tambayoyin suka yi ta zaga kwakwalwarta, ta rasa gano dalili. Ishaq ya shigo da ledojin nan na Tulips ya aje gaban Hajiya yace, ga tsarabar er ki nan, ni na tafi sai da safe, tace Allah ya tashe mu lfy. Hajiya ta dubi Aneesat tym da ta idar da sallah, tace na ganki wani iri ne ba walwala, me ya faru? Ko wani abin yayi miki na bacin rai? Tayi saurin girgiza kai tace, babu abinda ya faru, ganin mun dade a can gidan ne nayi wani iri, duk sai na damu na kosa mu dawo, balle da naga msd call dinki nasan zaki yi fadan dadewarmu, ni kauna agije nake barci nakeji yau banyi na rana ba. Tace ko zanyi fada ai shi zanyiwa, tunda nasan shine zai sa ku dade ba ruwanki, ai ba zan sake yarda da wannan fitar ba sai an daura aure can kuje ku karaci yawon anguwarku amma yanzu an gama. 8) Washegari Ishaq zai tafi cikin dabara hajiya ta nuna masa kar ya dinga zancen auren sa gaba Safeena. Saboda bata son hankalinta ya tashi, dan va ko wace mace bace ke son kishiya sai dole. Yace ai, rigima sosai mukayi da ita don ko yanzu ba wani dasawa muke yi ba, duk da dai bana yi mata maganar auren, ita ma bata yi min, balle tunda taga nayi sati 4 banzo zaria ba kila zata dauka an fasa yi ne. Hajiya tace, Yauwa hakan yayi ka bari sai tym din ya gabato sai sake sanar mata, kuma duk wani abu da akeyi wa uwargida na ban hkr kamar akwati da gyaran daki, zuwa kudade duk kayi mata don bana son kayi mata abu ba daidai ba. Yace Insha Allahu komai zanyi mata. Ana sauran sati2 daura aure, Ishaq yasa akayi fentin gidansu na Abuja aka canza komai na falonsu, safeena ma yace ta fadi irin abubuwan da take so na gyaran dakinta, sai ya bata kudi ta saya. Ta dube shi shekeke tace wannan gyare2 na menene do baka yi min bayani ba? Yace bana komai bane, hakan nan dai nake son in gyra gidan. Tace tuna bana komai bane bana so. Ta rike kwankwaso hannu2 tace, Kai Ishaq bari kaji duk nagano wannan rawar jikin da kakeyi ba akan komai bane sai akan wannan kucakar yarinyar wadda bata gama wayewa ba, don an baka sadakarta shine zaka so ka isheni da rawar jiki, kasan dai ko er jami'a zaka dauko bata isheni kishi ba balle wannan yar ficikar yar sakandire, to ka taka a sannu, in ba haka wlh sai nayi maganinta har kai. Yayi murmushi yana kada kai yace, Kinga tun farko ma shi yasa na gaya miki kada ki tashi hankalinki akan zuwan ta, tunda ni nasan bata kamo kafarki a komai ba, in banda abinki kishin me zakiyi tsaya yi da ita. Iyakarta dake a gidan nan ladabi da biyayya sai nayi bari na bari, balle ita da banyi tsammanin tasan wani kishi ba, ta lafe shi da idanu tace, wace bata san kishi ba? Don Allah malam kada ka maida ni yarinya, ai ina jin ko yaron goye yasan abin da ake kira kishi, tunda ko en 2 gasu nan kana da su idan aka ba daya abu daya kishi yake shima sai an bashi, balle diya mace kace bata san kishi ba. 9) Kuma tun yanzun bari na gaya maka ko kayi auren ka ba dai kawo min yarinyar gidan nan ba. Don ba zai yiwu ta raina ni ba, data gane gadon baccin mijina shikenan na zama hoto, balle kai idan ta gama sanin sirrinka ciki da waje, saboda haka kasan inda zaka aje ta kasan bana son raini. Ya raunana murya, haba feena ke ba jin dadinki bane in kawo mai taimaka miki agidan nan, dama gashi baki cika son er aiki ba, shikenan kin sami mai taya ki aikace2. Tace, to in baka sani ba wlh gara er aiki sau dubu da ita, tunda er aiki ba ta da wani matsayi a gidan nan da ya wuce na ita er aiki ce, ita fa? Ina ji ina gani zan ganta a dakinka kuna kwana tare ban gama tantancewa ba za'a wayi gari in ganta dauke da cikinka, ka gane banbancinta da er aiki ko? Yace to za'ayi wannan kun ai na Allah ne idan hakan ta faru. Tace, yauwa kaji ba to shi yasa bani son ganin haka a nan gidan ka barta can ma a zaria zai fi maka kwanciyar hankali, amma nan kam bata da daki. Ishaq duk ya gama gyare2 yadda yayi wa Aneesa akwatuna shida irinsu sak, yayi wa safeena ya zuba mata zannuwa har sun fi na Aneesa tsada. Saboda yasan halinta shi yasa yayi abin dai birgeta. Ba sai sakar kuturwa yake yi na baya na warwarewa. Da dare yayi ta danna kararrawar kiranta amma ta ki zuwa. Ya kira ta waya da kyar ta dauka yayi kasa da murya, Haba gimbiyata kiranki fa nakeyi kinki zuwa. Ta dan ja karamin tsaki, ya za'ayi na soma bacci ka dameni da kira me zanyi maka, ni fa na barwa amarya wannan filin. Ya kyalkyale da dariya, kiyi hkr wannan filin ai yafi karfin amarya yarinya irinta, ke dinma ba iya barin mata zakiyi ba kiyi hkr ki zo babu abinda zanyi miki, wani abi zan nuna miki. Da kyar ta zo sai da taja tym. 10) ' Kunga wannan abin da tayi, to anan mata muke barin damar mu, idan za'ayi miki abokiyar zama, miji yana lallabaki, kina botsarewa kina ma sa wulakanci, har ki budi baki kice kin bar mata fagenki na kula da miji. Idan kikayi haka kin fadi warwas, don kuwa idan ta zo taga ke kinja baya to tasan kishine ya sa kika bar mata shi. Idan wayyaya ce wlh sai kin raina kanki don sai ta saye miki zuciyar mijin tsab! Ta yadda da wuya ya dawo miki irin da tunda kinyi sake wata ta maye gurbinki. Ai in kin so kici riba to kada ki fasa abu daya da kike ma na kyautatawa ta yadda idan tazo kin kankane komai na sa har sai ta dinga kokwanto shin wai me ma ya sa ya auro ta ne, alhalin ya san matarsa, in bata kai zuciyarta nesa ba ma ba zata iya hkr ba sai ta furta masa, ki kiga zaman gidan ya gagareta tunda a tsakaninki da mijinko babu baraka ko kankani, saboda haka mata mu kula.' Ta shiga dakin baccinsa tayi tozali da akwatuna a jere, sai ta gintse fuska ta tsaya tace, gani wlh bacci nakeji. Yayi murmushi, amma nan ne gurim baccinki yanzun haka kurum kin canza tsari why feena? Tace haka naga nafi so don banga anfanin zuwan nawa ba. Yace shikenan ni ai na san anfanin kasancewarmu tare, ko ba komai muna kara shakuwa da juna da dankon luv. Kaya ne gasu nan siyo miki. Ki kara dai da hkr, rana irinta yau ne za'a daura auren. Ta sauke ajiyar hrt tace, rana irin ta yau? Lallai Allah ya bada sa'a ya nuna mana ranar. Kayan kam nagode banso ka kara mata don na lura ba wasu ishasshun kaya gareta ba, dama kaine kake mata, er gidan Hajiya da Ishaq. Tana gama fadin haka ta fice a dakinta bugo masa kofar ji kake bam! Ya kurawa kofar idanu tamkar itace ta rikide ita. 11) Ya tashi ya dauki akwatunan daya bayan daya ya kai mata dakinta, tana kwance bisa gado tana jinsa har ya gama sai tayi tamkar bata ganshi ba. Da safe yana kwance a adakinsa ta windo ya hango ta tafita da akwatunan ta compound din gidan ta cinna musu wuta, da sauri ya diro daga gado ya shiga kicin ya sungumi bokitin ruwa ya fita ya shekawa akwatunan. Wadansu har sun soma kamawa da wuta. Ya dubeta yace, safeena ke wace irin mahaukaciya ce? Wlh kiyi hankali da rayuwarki. Don wata rana suturun nan da kika kona su za'a iya wayan gari su gagareki daurawa, kamar yadda kika samu kika wulakanta suke ma ki wulakanta. Aure ne ko ki amshi kayan nan ko kada ki amsa ba zai fasu ba. Sai da duk abinda kika ga zakiyi to ga fili nan. Tace au haka kace ko? To zaka ga kuwa abinda zanyi. Ta wuce fuwww! Cikin gidan ya bita ya sameta daki, yace safeena wane irin lallashi ne a duniya banyi miki ba game da aurenan amma sai botsare min kikeyi, kuma babu abinda ban sanar miki ba game da auren nan yarinyar nan ban furta ina sonta ba. Bani ita akace anyi, kuma wlh ba zan iya cewa bana sonta ba, saboda bani da abokiyar shawara da duk wani lamarina na neman rufin asiri irin mahaifiyar yarinyar nan, ko tym din aurenki kowa yaki bani goyon baya akan aurenki saboda ke ba yareena bace, kuma mu iyayenmu sun fi son duk inda muke mu koma gida mu nemi aure. Ni da na ganki na like sai ke babu wadda tayi min tsayin da ka ta donga bin en uwana da iyayena tana lallashin su. Ita ta shawo min kan su suka yarda na aureki don su basu yarda dansu ya nemo aure a bariki irin abuja ba garin kazo na zo. To ni ko ya za'ayi in guji jinin wannan baiwar Allah, mai kaunata tsakani da Allah kawai don bata raye, tunda idan tana raye wlh ido da kunya ince bana son diyar cikinta, ki kwantar da hankalinki wlh Aneesa ba wata kishiyar da zaki tada hankalinki akan zuwata bane, gidan nan fa sai yadda kike so kikeyi, abinda kika ga dama kikeyi, 'ya'yanki ne kan gaba, to meye damuwarki? Ya tsura mata idanu, ta wani tabe baki, damuwata daya idan ka kawo min yarinyar nan gidan nan. Shine ba zai yiwu ba, indai kana son kwanciyar hankalimnu dukkanmu to ka barta zaria, don ba ajina bace ita da zaka hada mana matsayi. Bata jira mai zai ce ba ta fice a dakin. MIJIN ARO 2**1 **********12) Tunda Ishaq ya bar zaria bai sami komawa ba, saboda yayi tafiya, da ya dawo kuma ayyuka a office sun cakude masa, a gida kuma ga fitinar safeena ta rana daban ta dare daban, duk da dai ita da uwar dakinta kuma Aminyarta Haj. Nuratu sun tako abin da suka taka, hakan bai sa tayi wa zuciyar Ishaq saussauci ba, kullum tsiro da sabuwar rigima takeyi a tsakaninsu, shi dai kullum cikin lallashinta yakeyi. Ana sauran sati guda daura auren ya aikowa da Hajiya katunan biki yace ta aikawa da su Baba sannan a rabawa duk wanda ya dace, itama hajiya da nata dana Aneesa da iyayenta, katunan ma har sunyi yawa, tare da sakon kufi ta account din Hajiya yace su soma duk hidimar da za suyi kafin yazo. Ba shi ya sami isowa zaria ba sai ranar juma'a ana gobe daurin auren. Ita kam Aneesa a wannan tym tana gidansu saboda ranar ne za'a sata alalle, shi ya sa ma bai ganta ba, kuma bai tambayi Hajiya ina take ba, don ya san in dai bata gidan Hajiya tana nasu gidan. Duk wannan ruguntsumin da akeyi Allah ya taimaki Aneesa ta gama zana jarabawarta duka, shi yasa take walwala da fatan samin nasara ita da sauran daliban. Kawayenta da abokan karatunta har party sukayi na murnan candy, ita kam tace ta zatayi ba, sai taga rslt din. To atym din ta gayyato jama'a su tayata murna. 13) Ranar Asabr, 28 august ne aka daura auren Aneesa da Ishaw a kofar gidansu da kenan unguwar alkali da misalin karfe 2 na rana. Daurin auren da ya sami albarkr manyan mutane. Isahq ya gudanar da liyafar cin abinci a congo conference hotel, bayan gama daurin auren. Itama Aneesa Hajiya ta shirya mata walima aharabar gidanta, inda aka kafa runfuna da kujeru, an gayyaci manyan malamai mata na zaria har ma da wasu daga kaduna don abin muhimmi ne. Anyi wa'a zi mai ratsa zukata da kashe gabobi, ita kam Aneesa kuka ta dinga yi. Ranar Aneesa ta sha ado, saboda mai gyarn jiki musamman Hajiya ta dauko aka gyara mata diyarta ciki da waje, saboda tace Aneesa karamar yarinyar ce, zata shiga gidan da aka fita wayau da wayewa, zatayi kishi da wadda tafi karfinta to dole ta kashe ko nawa ne a gyara mata ita, yadda ba zata wulakanta ba ko wanne fanni, don komai tasa an koya mata, ga litattafi na addini da ta bata ta tafi da su ta dinga duba yadda zata gyara zamantakewar aurenta, idan an zarce ta wani fanni wani fannin sai suyi kankan kan. 14) Kyan da Aneesa tayi aranar bata taba yin irinta ba, saboda ita tun asali ba mai son kwaliyyar fuska bace, ashe boye kyanta take sai ranar ne asalin zahirin kyanta ya bayyana. Ita kanta Hajiya duk inda Aneesa ta gilama binta takeyi da kallo saboda bata ga makusa ba a jikin yarinyar har ta zarta matar Ishaq din kyau da kyan jiki, ba irin safeena ba da jin dadi ya sa kiba tana nema tayi mata yawa, mazan yanzun kuma basu cika son mace mai kiba ba, ba sa son ramamma kuma, sun fi son mai fasali mai kyau, wadda jikinta baya boye shape dinta idan tayi kwaliyya. Wasu riga da skirt ne a jikinta anyi maata dinkin na birgewa, ta dora After dress ta yane kanta zuwa kafadanta da gyalen, shine shigar walimar, wadda aka tashi dai2 da kiran sallahr magriba. Aneesa ta shiga bayin Hajiyan saboda Alwala ta gabatar da sallah, a dakin baccin Hajiyan, saboda ganin da tayi babu kowa gidan sai yayar Ishaq Hannatu. Ishaq ya kira Hajiya a waya bayan an dawo masallaci, shi kadai ne a bangarensa sauran abokansa duk suna harabar gida bisa manyan daddumai da aka shimfida musu, Yace Hajiyata yunwa nakeji ko dan irin ruwan lipton din nan mai kayan kamshi ki sa Aneesa ta dafa min tunda ance tana nan dakinki. Tace gaskiyya Aneesa ta gaji bari insa ladidi ta dafa maka, yace yi hkr Hajiya wlh Aneesa Tafi ladidi iya dafa shayin, Ladidi bansan me take sawa ba, sai inji nata yana daci2, haba Hajiyata yau rowar diyar taki zaki min? Allah yunwa nakeji banci komai ba tun safe. Tace dan Anace zan sa ta dafa maka sai a kawo maka. Ta kashe wayar don bata son wani korafi nasa. Ta shiga dakin ta iske Aneesa har yanzu tana kan abin sallah tana aikin addu'o'I, ta dubeta tace rigimmammen mijinki yayo mini waya yanzu wai ki dafa masa ruwan lipton mai kayan kamshi, nace Ladidi tayi masa wai nata ba dadi bata iya ba, ko da can wa ke masa ba ladidin ba oho. Ni zai nunawa duniyanci to ni na haife shi ba shi ba. Tashi kije ki dafa masa ki ba Imrana ya kai masan suna harabar gidannan. 15) Aneesa tace to, ta tashi sum sum ta wuce kicin, ta dora ruwan bisa Gas kenan ya kirata a waya, Allah yasa wayar na hannunta ta dauka a kasalance tayi sallama, yace yanaji muryarki tayi sanyi ne? Kin gaji ne ko? Hala ma kin fara bacci? Tace banyi bacci ba, yace yanzun kina ina ne? Tace ina kicin din Hajiya ina dafa maka ruwan tea. Yace yauwa idan kin gama ki sa a flask ki kawo mini ina nan bangarena. Ta sauke ajiyar zuciya a tsorace tace, bazan iya zuwa ba, Hajiya cewa tayi idan na gama in nemi imrana ya kawo maka. Yace, kin manta yanzun ke matata ce? Ai kinga da can ban taba cewa ki kawo min wani abu nan ba, sai dai in ce ki aiko da shi, yanzun kuwa matata ce ke, ni ke da iko da ke. Har yanzun a tsorace take, kirjinta sai bugawa yake yi ganin haka kurum yau daga daura aure zai ce ta kawo masa abu bangarensa don dai ya sa ta dauki zunubi, sannan idan taje ga idanun en biki ace tun ba a kaita ba har ta fara kai kanta gurin miji. Sai tace, nasan kai ke da iko da ni yanzu amma kayi hkr tunda ba'a riga an kawoni ba, yanzu akwai idanun en biki basu watse ba, gaskiyya ina jin kunya, ga al'ada za'a ce nayi ba dai2 ba, amma ga addini na karanta na amsa kiranka shine dai2, kayi hkr ka yafeni yau kawai kaji? Ya danyi murmushi yace, nayi hkr ki ba Imrana ya kawo min. Ki dan soya min kwai kwada ya soyu, kin dai gane yadda nake so? Tace na gane, mu kwana lfya. Da ta kammala da kicin tana shiga Hajiya tace tasa lullubi a rakata gidan babanninta sun aiko ta zo za'ayi maya fada sai a dawo da ita gidan Hajiyan, tunda nan ne inda za'a fara kawo ta kafin a wauce da ita Abuja. Iyayenta maza da mata sunyi mata fada sosai, sannan aka kawota gidan hajiya. 16) Washegri da sassafe Ishaq ya kebe da Hajiya ya gaya mata matsalar da yake ciki da safeena na furincin ta na cewa sai dai ya bar Aneesa a zaria in ba haka ba idan ya kawota da shi da Aneesan ba za su sami kwanciyar hankali ba. Shine ya shaidawa Hajiya yanzun haka gida yake nemarwa Aneesa a Abuja da ya samu zai zo ya dauketa su tafi. Amma yanzun ta zauna tare Hajiyan. Haka en biki suka watse ba tare da an kai marya ba, Hajiya ta gaya musu Ishaq yace shine zai wuce da ita da kansa, duk mai son zuwa ya bari daga baya sai yaje, Aneesa kam! Abubuwan sun daure mata kai. Amma tunda Hajiya bata yi mata cikakken bayani akan abin da ya sa ba'a kaita abuja ba, itama sai tayi shiru, dama ita da son ranta ne tafi son ya gyara mata gurin anan gidan Hajiyan tayi zamanta, ko dama a falon Hajiya ne idan ta ware mata daki tace ta zauna tafi son haka akn zuwanta Abuja. Don bata son mai zata je ta tarar ba, saboda farin sanin da tayi wa safeena akan akidarta na rashin son kishiya ko da bata tata ce ba, balle kuma tatan. Da kunneta taji tana gaywa kawarta zata iya kashe kishiya idan akayi mata sai dai itama a akashe ta, ita kam, tana tsoron wannan furucin ko lfiyarta bata kaunar a taba balle a rayuwarta ita kam, ko zamata zariya yayi mata dadi. Tunda tayi wanka da safe tayi kwaliyyarta, sai kawai ta shiga dakin Hajiya ta haye gado tayi kwanciyarta bcci yayi awon gaba da ita. Shigowa Ishaq sau biyu tana baccinta bata sani ba, ya bi ya kura mata idanu saboda tayi masa kyau sosai, daga shigar da tayi har zuwa fuskarya wadda tayi haske sosai, babu komai a fuskar sumul bako dingon kurji, hoda ce kawai sai yaji tamkar ya lashe su daganinsu zasuyi dadi idan aka sumbace su, saboda ma'abotan taushi ne. Yayi saurin ficewa a dakin saboda zuciyarsa da ta soma harbawa. 17) Shigowa na uku, ya iske Hajiya a dakin, itama, duk tana lura da sintirin da yakeyi, Ya dubi Aneesa ya dubi Hajiya yace, yarinyar nan kuwa tayi brkfst kafin ta kwanta? Naga tun safe take bacci gashi har wajen 12pm? Tace ya za'ayi na barta bata karya ba ta kwanta, sai da tasha tea sannan ta kwanta. Ya sake cewa, Anya lfiyarta lau kuwa, baccin nan ai ya isa haka, tace haba Ishaq Yarinyar nan idan ta tashi mai zata maka wai? To ba mai tashinta sai an kira sallahr azhar shima wannan dan ya zama dole ne, irin gajiyar da tayi, ai dole ne tayi barci ma ishi. Tym din da ya dawo sallar azhar a falo ya iske Hajiya da ragowar baki, ya gaidasu sannan yace Hajiya zan sami maltina a fridge dinki kuwa? (Kuji fah wani zance, hahahaha Ishaq sannu.....) Tace akwai mana, jiya Aneesa tasa, yayi saurin isa dakin dan dama abinda yake nema kenan, ya rasa hanya yadda zai shiga kai tsaye ne za'a ce matarsa zai bi, tunda yasan tana cikin dakin. Shi yasa ya fake da neman maltina. Shi kam haka kurum tun jiya da aka daura auren ya ji ba ya gajiya da kallon surarta da fuskarta yana sin su zauna suna hira, shi fa komai nata birge shi yakeyi. Bisa capet ta sameta da flate din abinci agabanta, tana ci nan da nan gabanta ya zauna yace, sarkin barci kin tashi? Na shigo dakin nan yafi a kirga kina ta barci, lallai ke er gatan Hajiya ce, kina tashi kuma an kawo miki abinci ki ci ki sake kwanciya, Hajiya zata sa kiyi kiba, dubi naman da ake zuba miki a abinci ga Maltina, da dare kuma hajiya ta koya miki shan fura duk kiba suke sawa, ni kuma bana son mace mai kiba cikawa mutum gaban mota takeyi him... Idan kika yarda kikayi kiba, Allah idan zamu unguwa a seat din baya zaki dinga zama, safeena ma na yi mata warnin idan bata ragu ba, ta daina shiga gaban motata. Aneesa tayi dan murmushi tace, amma naga kaima kana shan furan nan da Maltina din kuma kana cin Nama sosai, Ya akayi baka yi kiba sosai ba? Yace, ina shan fura da rana, ku kuma da dare kuke sha sai ku kwanta, shiyasa zakuyi kiba, sannan ni Abuja duk weekend ina zuwa training, sannan inayin exercise, kullum da safe, don daki guda na ware na zuba kayan motsa jiki, kinga ai na shirya, fatata duk wani kitse da zai kwanta mini a jiki ya sani kiba. 18) Ku kuwa fa? Ba kwayin komi. Kullum kuna jibge sai dai kuci mai maiko ku kwanta ko Nama ne, mai kitse kuka fi so, ku debi kakiden kitse ku sa a abinci, ku ci, ba dole kyi kiba ba. Tace, Ni Allah bana son kibar bazan bari nayi ba, zan kiyaye wadannan abubuwan da kafada. Kada in wayi gari inji kayana sun gagare ni sawa. Yace da kin kyauta min kuwa. Ya sa cokalin da take ci. Ya dauki yankan nama daya a cikin abincinta yaci, yace nashiga falo naga an kai min abinci gaskiyya ba zanci shinkafa da miya ba. Ki shiga ki soya min chips idan kuna da nikakkiyyar gyada kiyi min kunu ya isheni har dare. Idan kin gama ki kawo min da kanki ba aike ba, ina so muyi hira ne don ina jin gobe zan wuce Abuja insha Allah zan dawo juma'a, ko asabar, kafin nan idan an sami gidan da nake neman miki sai mu wuce, nafi son kowa tana gidanta bana son fitina ni ma kuma hankalina zaifi kwanciya da hakan. Ya mike yace bari inje in dan kwanta ina jiranki. Idan kin gama. Tace kada kasa ran zuwana don kila Hajiya zata ce in bada akwao maka ne. Ni kuma bana son aga zakewata gurinka. Yace in dai Hajiya ce bata barinki zuwa gurin to ki shirya yau ma a can zata ce kije ki tayani kwana. Ta bude baki tana mamaki. Hajiyar ce zata ce haka? Lallai baka san Hajiya ba, ni ko tace inje ma ta san ba iya zuwa zanyi ba. Balle ma ba zatace ba. Yace au kinga ashe ba ita bace matsalat kema da matsalarki, wai ni yayanki da kike ji da shine yanzun ake guduna, kamar wani dodo, ba ke ba Hajiyar taki. Ita dai Aneesa shiru tayi har ya fice a dakin. 19) Hajiya na shigowa dakin ta gaya mata abin da yace tayi masa sannan ta wuce kicin din. Cikin kankanin tyn ta kammala masa duk abin ya bukata. Tana shirya kayan akan rire kenan Hajiya ta sameta a kicin din, sai tayi saurin cewa Hajiya, Ga abincin yaya Ishaq din wa zai kai masa? Tace ke yace ki kai masa, yanzu ya bugo min waya har da rokona wai dan Allah in kyaleki ki kawo masa, hira zaki taya shi, kuma yana son kuyi wasu maganganu da suka shafe ku, don gobe zai wuce Abuja. Kije ki kai masa ba zan hanaki ba tunda mijinki ne, amma ki sani ko da kiga ina kaffa2 dake. Ba komai nake gudu ba sai abinda zaije ya dawo, kinga yanzun kiri2 matarsa ta hana a kaiki gidansa. Shima saboda yana gudun rigima ya bi ra'ayinta, naji an amince kada akai ki can amma dole ya nema miki gida a can ya tafi da ke, don ba zai yiwu ba ya barki a nan, yayi tafiyarsa sai tym din da taga dama ta barshi ya zo ya ganki, shi yasa zan gaya miki duk wayonsa kada ki yarda ki bashi kanki, sai ya nema miki gida ya tafi da ke, idan ba haka ba, muddin kika sake ya barki da ciki a nan ya tafi can kyaleki zaiyi, kuma ke kika sani, ya barki da laulayi ni kuma ina jinya, shikenan haka zai bagarar da ke anan yana can da rabin ransa, don namiji idan ya nemi abu a gurin mace ya samu shikenan ya gama da ita, balle idan ta sami ciki, shi yasa nake son mu bari mu ga kamun ludayinsa in ya kama ki zauna anna ne sai agyara miki wancan flat din ki tare shi da ita kuma su ruke wannan da yake ciki. Amma ki bari mu kwatar miki enci don na fi son zaman ki a kusa da shi. Bari in kira sadiya yanzun ta shigo sai ta tayaki daukar wani abun, kin dai ji abinda na gaya miki namiji wayau gare shi da dabara, fiye da tunaninki. Kunya duk tabi ta kama Aneesa har Hajiya ta bar kicin din bata bari sun sahada ido ba, wato uwar har tagano me danta ke nufi akanta, ita kanta ta lura tsaba manufarsa, so yakeyi ya sami biyan bukatarsa ya tsallake ya barta sai kuma ta ganshi, tunda yanzun matarsa bata barin ya zo zaria kamar da, tunda zancen auren nan ya bullo ta murda kambunta. 20) A falo suka same shi yana kwance bisa doguwar kujera ya rufe fuskarsa da Jarida da alamun barci yakeyi. Ajiye tiren da sukayi bisa teburin da ke kusa da shi, shine ya farkar da shi ya dube su yace, sannunku banji shigowarki ba, bacci nakeji sosai. Ya tashi ya zauna sadiya ta juya zata fita yace, ina zaki sadiya? Tace Hajiya tace in zo in karbo maka wani abin yanzun zan dawo. Ta fita dama haka yake so. Ya na fitowa ya ci abinda ta soya masa har nikakkiyar hanta. Da albasa da tarugu a suyar dankalin. Ya sha kunan wanda ta zuba madarar gari yayi kauri, ya dinga yaba mata har ya gama. Tana tattare kayan ne ya riko hannunta yace, muga kunshin nan. Gaskiyya yayi kyau kawo kinga na kafar. Ji tayi duk ya takurata da ya rike mata hannu, ya duba kafar yace, Haka kike da tsoro sai kace zaki ne ya rike miki hannun, kinji yadda jikinki ke rawa kuwa? Don Allah ki kwantar da hankalinki kada zuciyarki ta buga akan tsorona, ba gutsurar naman jikinki zanyi ba. Da kyar ta saki ranta suka cigaba da hira, shine ya dinga janta da zance ya tabo nan ya tabo can, shi dai a dole ta saki jiki da shi bai san tsorace take ba da shi ba. Hajiyarsa ta tsoratar da ita wayonsa kada ya lallabata ya gudu ya barta. Duk wata hikima da zaiyi mata yayi amma ko jikinta da nashi taki yarda ya hadu sboda tasirin nasihar Hajiya. Ta san kuma gaskiyya ta gaya mata, ba zata gaya mata abinda zai cuceta ba, tunda duk tsiya tafi son Ishaq a kanta, ko da yake Hajiya a kullum dan waninta shine nata, har gara Ishq shi tana dan ji da shi, tunda shine karamin danta da yayi saura, kannensa uku duk mutuwa sukayi, shiyasa shine auta. 21) Anan ya barta yace tayi sallar la'asar shi kuma yaje mosque yayi tasa ya dawo. Suka cigaba da hira suna kallon dish wani film akeyi a action horrow film ne, duk sai Aneesa ta tsorace, yayi hikma ya dawo kusa da ita ya rabata da jikin shi, tayi lamo a kirjinsa ya soma wasa da gashin kanta, wanda bata taba sa masa mai ba sai ranar bikinta, shi yasa yayi tsayi yayi kyau sosai, ga mayuka masu kamshi da ta shafa ta gyara shi, har sai da ya zame dan kwalinta yaci gaba da wasa da gashin, can rada mata a kunne, tunda kina jin tsoro kawai ki kwanta nan dan ko kinje wannan dodon zaki dinga gani abaccinki, nan ko muna tare ba zaki ganshi ba. Jin ya ambaci kwana yasa ta dawo hayyacinta tsoron ya saketa, har ta gano sunyi nisa a wani yanayi ita da shi, sai tayi saurin mikewa tana daura dankwalinta tace, kaga gari ya soma duhu ana ta kiran magriba bari in shiga gida, hira dai ai na tayaka, sai da safe kuma idan ka shigo. Yace au irin bankwanan da zakiyi mikin a kenan a tsorace, ni bari in gaya miki wanda zanyi miki, manneta yayi da bango ya lalubi bakinta cikin nasa, sai da yayi nisa da ita wata duniyar sannan ya saketa, yana murmushin yaci nasara akanta, ta zuba masa idanunta da suka canza launi ta kasa furta ko kalma daya, kawai sai yaga hawaye yana ziraro mata akunci, ya sa babban ya tsansa ya share mata yace, meye kuma na kuka, so kike idan Hajiya taga idanunki ki tace nayi miki wani abu, naga tana kaf2 dake bansan dalili ba. Aneesa gaba kawai tayi ya biyo bayanta har sai da ya kawota kofar da tahada gurinsa da gidan Hajiya sannan ya koma dakinsa. A gaggauce yayo wanka ya wauce mosque, cike da nishadi, ko ba komai dai wani abu da yake addabarsa game da yarinyar nan yau ya dakushe radadinsa da ke taso masa, ko ya koma Abuja kewarta kadan ne zata dameshi. Tym din da ya shigo da safe har tayi wanka, ta saka under wears farare zata juyo ta dauki skirt dinta na atampa data aje kan gado, kawai sai ta ganshi ya shigo tare da sallama, tayi kokarin kwatar skirt din da ya dauke ta kasa kawai sai ta durkushe ta soma kuka, hawaye yana ta fita, kawai sai ya miko mata abinta yace lallai yarinyar nan shagwabarki ta tym din kuruciya ta dawo, yanzu meye abin kuka, so kike Hajiya ta ganki kina kuka tace ina matsa miki ko? 22) Ni mamaki kike bani ni mijinki kike jin kunya amma bakijin kunyar Hajiya ita da ta zama surukarki, ni me nayi miki ne? Bata ce masa komai ba sai da ta gama saka idanunsa tsaf akanta yana kallonta, sannan tace, ni Hajiya ba surukata bace uwa tace don ko haihuwa nayi babu wanda zaiyi min wanka sai ita. Matsowa kusa da ita yayi yace iyen ba ashe zaki haihu? Amma shine kike tsoron miki kina gudunsa to ki shirya haihuwar en biyu kinsan ni dai gidana bibbiyu ake farawa gaki er falen2 zanso na ganki da cikin twins. Ya kai hannu yana shafar cikinta tayi saurin ture hannunsa tace, nan fa dakin Hajiya ne meye haka. Yace au na manta jiya fa turaka kika je shi yasa aka barni na sakata sosai ba ayi min korafi ba, ina jin ma fasa tafiya yau zanyi sai gobe. Ta dan harare shi tace, Allah gara ma katafi abinka don babu inda zan kuma zuwa, jiya kasa tunda na dawo sai boye kaina nayi a daki, Hajiya kanta kunyarta na dinga ji, don Allah kaje falo zanzo na same ka. Ya nemi kan carpet yayi zamansa ya kishingida a tintin yace, idan kinga na bar dakin nan to mun gama sallama ne dake ne. Hajiya tayi sallama ta shiga ta dan dubi sashin da Aneesa ta takure, ta dube shi tace Amma Ishaq ni ban san haka kake ba sai yanzun. Yayi saurin tarar ta yace Hajiya dama can kinsan ni mai kirki ne mai nayi yanzun? Tace ban san kana da son takurawa mutane ba sai yanzu, cikin kwana 2 nan duk kabi ka takura min yarinya, haka akeyi? Yace Allah Hajiya ni ba takurata fa nake ba, ita take takura kanta da ta ganni kamar dodo, alhalin ni ko farcen mutum ban iya yanka balle namansa, yau idan na tafi sai ta saki jikinta,tunda ba kwa son in zauna. Tace muna murna da zamanka, amma wannan binbinin ne nake son ka dainayi mata, takurata kakeyi kaga bata saba ba. IJIN ARO 2***3 23) Misalin 11am yana kokarin rufe jakar kayansa zai fito ya tafi yaga kiran safeena wadda tun safe yayi ta kiranta tanaki taki dagwa, ya san fushi takeyi har txt ya tura mata bata bashi amsa ba, dole ya hkr ya kyaleta shine yanzun taga dama ta kira shi, ya amsa wayar shi ya faraa gaisheta ya tambayi yara, da kyar ta amsa masa suna lfy sannan cike da tsiwa da masifa da gatsali tace yaushe kayi niyyar dawowa yara sun dameni, ko har yanzu baka gama cin amarcin bane, ka sami yarinya sweet 16 sai ka gama side sweet din nata sannan zaka dawo? Yayi murmushi ya san tsananin kishi ne ke damun safeena shi kuma bai zai biye mata ba, yanzu sai suyi battaciya yace yanzu haka jakata ta na hannuna take nima duk na kosa in zo gareku, wlh ina cikin kewar ku, amarci kuma ba'a tare ba ba ko kin yarda in fara yanzu in shanye amarcin a gidan Hajiya? Haushin maganarsa ta karshe taji wato ita zai mayar yarinyar sai tace, don Allah Ishaq kada ka maida ni diyar cikinka Yasmin ko Yusra, ni dai fatana kalaman soyayyar nan da kake gaya min kullum donb Allah kada ka taba gaya mata irinsu, ka gaya mata nata dai2 da matsayinta. Dariya ce ta kama shi na wannan irin labari na safeena. Amma sai bayi dariyar ba yace, haba! Haba!! Wannan kalaman ai sun fi karfinta don sunyi wa shekaranya girma. Ke din dai kika fi dacewa da su, ina fatan in gaya miki fiye da wadanda kika taba ji a daren yau, in dai kin shirya tarbata kamar yadda kike mini da. Tayi murmushi saboda din dama take jiran dawowarsa ta aiwatar da abubuwan da suka amsa gurin boka, ciki kuwa har da shiri na musamman tayi saduwarsu ta yau, don ta tsumu irin magungunan da ya hada mata hatta gadon baccinsu ya sha surkulle da bargon rufansu dawowarsu kawai ake jira, don kuwa ta dau damarar mantar da shi duk wata mace a duniyar nan ciki kuwa har da uwar da ta tsuguna ta haifeshi.... Wa iyazu Billah Allah ka tsare mu, kasa mu fi karfin zuciyarmu. Ya shigo falon Hajiya anan ya sameta don yayi mata sallama. Imrana yayi sallama ya shigo shine babban yaron gidan Hajiya mai kuwa da komai tun yana karami yake w Hajiya barance. Shine har gashi ya zama saurayi suna tare. Ishaq ya ce sarki fadan Hajiya ya akayi ne? Yace ranka ya dade na sa jakar da sauran kayan a motar, shehu ya gama wankewa ya goge. Akwai dama wasu dattijai ne da suke ce suna son ganinka. Yace to kace su yi hkr gani nan fitowa, sallama nakeyi da jama'ar gida. Yace to yallabai a fito lfy. Ya juya ya fita. Ishaq ya dubi Hajiya, to Hajiya nayi harama zan wuce aci gaba da mana addu'a. Tace Allah ya tsare ya kare mana ku ya bada sa'a, ya kiyaye hanya. Kayi dai kokarin ganin an sami gidan nan don Allah. Yace Insha Allah zanyi, wannan sarkin barcin ba dai ta kwanta ba? Tace, yanzu ta shiga ciki ba mamaki kwanciya tayi. Ya girgiza kai yana murmushi ya kutsa kai dakin baccin Hajiyan. Ilai kuma a kwance ya sameta da littafin addu'o'in DU'A'UL MUSTAJABA amma tayi rigingine ta kifa shi a fuskar ta alamun baccin ta fara yi. Ya sa hannu ya cire littafin daga fuskar ta suka hada idanu, nata sun so mayin ja irin na mai bacci yace, har kin soma bacci ko ki zo ki tayani shirin kayana, to ni zan tafi ne. Tayi saurin tashi tace zaka tafi da safe haka? Na sha sai anyi sallar azhar? Yace zan tsaya yin wani abu a kaduna shi ya sa ki kula min da kanki Insha Allahu juma'a ko asabar zan dawo idan an sami gidanki sai mu wuce. Ta so muje ki rakani, yana mikar da ita sai hawaye shar2, ya ja ta jikinsa ya kwantar ya soma shafar gadon bayanta yace, meye na kuka kamar nace ba zan dawo ba, kullum dai sai kinyi mini asarar hawaye? Kiyi hkr da na dawo zamu wuce gidanmu mu kasance mu biyu muyi rayuwa mai dadi ko bakya so? Lamo tayi ajikinsa kwarai wannanrayuwar mai dadi tattare da tsantsar kulawa ya soma koya mata jiya zuwa yau, ita take wa kuka shikenan idan ya tafi zata shiga kadaici da kewa. Ita kam, gani takeyi yana bala'in kaunarta yana kulawa da duk lamarinta ashe da ba komai yake mata ba, sanadin aure gashi ta soma ganin kauna da kulawa fiye da na baya, ashe ayre haka yake da ni'imomi masu sa nishadi. In dai rayuwar aurensu ta dore a haka to tana ganin tafi kowa sa'a, sai dai bata da tabbacin dorewat hakan dan akwai manyan mata agabanta, amma duk da haka idan ta sami tata damar zayi zaman dirshan, Allah dai ya kai damo ga harawa, ko bai ci ba zaiyi birgima son ransa. Ya ciro rafar en dari2 na dubu goma ya bata yace, ga wannan ki rike kafin na dawo ki duba wayarki na turo miki kudi, ko ban kiraki ba, ki kirani kinji babyna. Ya sumbaci kumatunta tabi ta rintse idanu, ita kam ta kosa ya kyaleta haka so yake ya tafi ya barta da kasala da kewarsa. Hajiya rafa en dari5 ya bata itama ya tura mata nata katin awaya. Aneesa dai na biye da sawunsa ji take kamar ta janyo shi ta rungume ta hana shi tafiya. Amma ina babu hali wata matar na can na jiransa, ga kuma aikinsa wanda ko nan da can ba sa so ya matsa saboda dinbin basira da hikimarsa. Aneesa ta yane jikinta da gyale suka karasa suka rakashi har jikin motarsa sai da ya tafi sannan suka dawo cikin gida, ita kanta Hajiya ji take tamkar kada ya tafi. Idanunta cike suke taf da kwalla, shi ya sa suna shigowa falo bata bari Hajiya taga fuskarta ba tayi saurin wucewa daki ta haye gado taci gaba da zubar da kwalla. Ita kam, da ta san haka zai kasance mata da tun farko bata soma sakin masa jikinta ba, gashi nan ya tafi ya barta da kewa. Gaskiyya Ishaq karshe ne gurin iya tarairayar mace ga komai nasa na da tsayawa a rai, kalamansa dabi'unsa da mu'amularsa, dole matarsa tayi kishinsa dan ya iya gudanar da komai yadda ba zakaji ya gundureka ba. Allah ya sota bata mallaka masa kanta ba da bata san yadda zatayi ba don bata san irin darasin da zai koya mata a nan fannin ba. Da kyar ta fito cin abinci bayan sallar azhar. 26) Tunda ya isa gida Abuja safeena ke tarairayar sa tamkar zata maida shi ciki. Shi kansa abin mamaki ya dinga bashi ganin da fushi suka rabu kuma ko a yau da sukayi waya haushinsa takeji, ba don komai ba sai don ya kai monday a zaria, ita gani take amarci ne yayi masa dadi har ya wuce ka'idar dawowarsa, bata san da Hajiya ta bashi damar amarcin da ba ta ganshi ya dawo a satin ba, saboda zai tsaya ne yayi amarcinsa mai tushe, kila ma sai Hajiya ta kore shi, tunda ya lura maryarsa tasa ba zai sha wuyar shawo kan abarsa ba, saboda komai na rayuwarta da sauki take daukarsa kuma cikin tsarin addini take yinsa. A wannan dare da safeena ta sha alwashi, sai da ta zautar da ishaq ta jiyar da shi ni'imar da bai taba ji ba ta hanyar surkullen da aka hada mata sai da ta mantar da shi duk wata diya mace da ke doron kasa don kuwa uwarsa ya so ya manta da ita, tunda da safe ya tashi ji yayi duk duniya babu kowa gabansa sai safeena, bayan tunanin zai iya farantawa kowa rai a duniya fiye da ita, ji yake tamkar ma ita ke kan ragamar rayuwarsa. Ya manta zaria sai dai idan wani daga can ne yayo masa waya yake tunowa ashe fa can mahaifarsa har yake tuno Hajiya da Aneesa. Sai dai ko ya tuno su baya jin kewarsu balle har yayi tunanin zaije ya gansu, sam babu wannan a ransa. Ita kam safeena duniya sabuwa miji ya zama mallakinta ita kadai, shi yasa take juyashi ta yadda ranta yaso, in dai yana gida to ba ya sabwa umarnin ta, ba ya da wani karsashi sai idan ya fita waje, amma da ya dawo gida ya zama mijin kan tace...... Sati daya na biyu ya wuce na uku suka wuce har aka soma kirga wata na daya na biyu zuwa na uku, babi Ishaq a zaria babu dalilinsa, tun hajiya da aneesa na kiransa da sauran en uwa yana ce musu gashi nan zuwa har aka hkr aka zubawa sarautar Allah idanu, aka dukufa rokon Allah ba dare ba rana. Aneesa tun tana boye kanta tayi kuka har hajiya ta gani halin damuwar da take ciki, saboda kallo. Daya zakayi mata ka gani tana cikin damuwa. Sai ya kasance duk tayi bankwana da wani farin ciki kullum tana daki akwance, idan Hajiya ta matsa mata sai ta fito falo to zata fito amma ba zata saka baki adukkan hirar da akeyi ba, tun Hajiya na lallashinta har ta koma fada dai daga baya ta koma mata nasiha. Ranar juma'a da hantsi tana zaune a falon Hajiya tana gyara kumbarta ne aisha kanwarta ta zo, sukan shigo tym 2 tym su gaisheta amma ba kullum ba, en kanana ma ko ba su zo zata aika su zo. Suna hira ne take tambayar Abbansu, sai Aysha ta gaya mata yau kwana biyu bai da lafiya ki gurin aiki baya zuwa. Aneesa tace, amma shine ba ki zo kin gaya min ba, ina garin nan baki ga hanci, ashe da wani garin nake ba za'a gaya mini ba. Aysha tace wlh tun jiya na so in shigo in gaya miki shi yace kada na gaya miki baya son kina fitowa tun da mijinki baya nan, yanxu ma da kyar ya yarda na zo na gaya miki yace wai ba sai kinzo ba ya yafe miki. Hajiya na shigowa falin Aneesa ta gaya mata, ita ma fada ta dinga yi daga karshe tace Aneesa ta tashi taje ta gaishe shi, ita ma tana nan shigowa anjima. Wannan shine zuwan Aneesa na farko gidansu tun bayana watannin uku da aurenta. Ta sake Hijab ta ba aysha Ledan da Hajiya ta zuba juice kala2 a ciki ta rike mata suka tafi. Ta shiga ta gaida Abbansu yana dakinsa, jikinma da sauki har suka danyi hira da shi akan ciwon, ya nuna mata magungunan da aka bashi a asibiti, da na gargajiya da aka masa yake sha, typhoid ce ke damunsa..... 28) Da zata tafi ta shiga dakin Baseera sukayi sallama ba yabo ba fallasa yadda tayi mata. Ta shiga sasansu Halima ko wacce na dakinta sun en share2. Dakin hanne ta fara shiga kamar abin arzikik suka gaisa, sai tace mata, oh tafiya Abuja dai bata yiwu ba? Tace, uhm! Ta sake cewa to daman zaman Abuja ai ba nayaku bayi bane, manyan mata ne en gaban goshi masu fada wa maza magana ta zauna darama! Irin wannan aure ai kanaji kana gani miji zaiyi maka fintinkau masu iya rikeshi su rike abinsu, ita ma Hajiyan ai gashi nan ta jawo wa kanta, da danta na zuwa ganinta amma yanzu yayi mata kanshi dan goma, anyi ba ayi ba, Allah dai ya kyauta ke kam, sai zaman hkr. Aneesa da taji ba zata iya kin wannan cin mutuncin ba sai kawai ta tashi ta shiga dakin Halima. Ganin yanayin fuskarta kawai ya sa Halima ta gane anyi mata halin da aka saba na zubar da girma, da nuna kiyayya. Lallashi da nasiha tayi ta mata tare da nuna mata cewa ta tsayu da addu'a domin babu abinda ya gagari Allah, taci gaba da yiwa mijinta addu'a, balle ma Allah yaba gaggawar amsa addu'a da akayi wa ba batare da saninsa ba. A ranar tunda Aneesa ta dawo gida sai tunaninta ya dada zurfafa, lallai ta yarda Abuja ba garin irin su bane na yaku bayi, to amma ai aure ya kaita matsayin da bata zata ba, tunda ba'ayi mata shamaki da mijinta ba da yanzun tana can suna more rayuwarsu, irin yadda ya fara gwada mata. Zazzabi ne mai zafe ya rufeta sai rawar sanyi takeyi, Hajiya duk hankalinta ya tashi, ta dauko panadol ta bata tashi ba ta dade ba da sha ba sai ta soma ami tun tanayida karfinta har ta zamo bata da karfi. Hajiya duk sai ta rude ta tasa ta gaba da tambayoyi don tana ganin anya ba ciki ya likawa yarinyar nan ya tafi ya barta ba, kila ma ashine ya sata bi tsangwami kanta take damuwa. Ta dan matsa dag da ita bayan aman ya lafa mata tace, Aneesa kin ganin al'adarki kuwa? Tace ina gani ko watan da ya wuce ma ai nayi. Tace eh zai yiwu ki dinga gani, tunda wasu suna da ciki suna al'ada, anya ba ciki gare ki ba? 29) Nifa binbinin da yaron nan ya dinga miki kafin ya tafi abin yayi ywa, dama nasan abin da yayi niyyar shukawa kenan. Aneesa tayi saurin dago idanunta tana duban Hajiya tace, wlh bani da ciki, ni ban yarda komai ya shiga tsakani na dashi ba har ya tafi. Hajiya tace to tashi ki gyara jikinki muje asibiti a dubaki. Nasan damuwa ce ke damunki, haka kurum akan da namiji zaki ja ma kanki ciwo. GRa driver ya kaisu asibitin ALMADINAH likita ya dubata sosai kamar yadda Hajiya ta bukata, akayi mata test babu komai tare da ita sai damuwa da rashin abincin har jininta wai yayi kasa abin da ba'aso. Sai da tasha ledar ruwa3 sannan suka dawo gida. Hajiya ta yi ta kiran no din Ishaq duka wayoyinsa a kulle suke dole ta hkr. Da daddare Aneesa na kwance a daki ita kadai sai ta soma gwada numbers dinsa ko zata samu, cikin ikon Allah sai ta sami layinsa na MTN, bugu daya taji an dauka amma ba'ayi magana ba, dama yawancin tym idan ta kirashi indai ta samu bai cika yin ba sai yaji ta gaji sai kawai yace. Kiyi hkr kin ji Aneesa zanzo ne ba da dadewa ba. Ko da yaushe idan tayi sa'a samunsa a waya to kalamansa kenan na ban hkr. Yauma ta dauka shine sai ta fara cewa Ya ishaq ya ayyuka? Munyi ta kiranka a waya duk a rufe dama Hajiya zata gaya maka bani da lfy ne har munke asibiti anyi min karin ruwa, wlh ina cikin damuwa da kewar rashinka. Me yasa sai da ka fara koyar dani yadda zan so ka na soma shakuwa da wasu al'amuranka sannan zaka tafi ka barni na tsayin tym? Don Allah ya Ishaq ka ce min wani abu ko naji sanyi araina plssss.... Ji tayi an kece da dariya irin dariyar nan ta rainin wayau sannan akace, ayya! Ba yayan naki bane, tauraruwarsa ce, ai damuwa yanzun kika soma shigar ta tunda har kinyi damarar zama da mijin wata, MIJIN ARO! 30) Wlh yanzun Ishaq ya fi karfinki yayi miki nisa ta yadda ganinsa zaiyi miki wuya. Ke da Hajiya kun ci amanata shi yasa na sha alwashin da sa muku bakin ciki a ruyuwarku, tun farko bansan ana son hada ki aure da miji na ba ne da ban taba barinki ki zo gidana ba, ki zauna ba kin gama yi min CID kin gama ganin sirrin yadda nake zama da mijina, kika yi ta yaudaraea kina son 'ya'ya na ashe son Inna kike min son cuta, shi ya sa zanyi miki ramuwar gayya, mijina da kika aura ba ki auri mijin da zakijin dadin rayuwarki ba, MIJIN ARO, ne da zan dinga ara miki shi kila bayan wata3 ko kuma shekara sau 2 zan yarda masa ya zo ya ganki, yanzu ma zan ara miki shi ya zo ya ganki cikin wannan satin, yini kadai zan ba ku shi, saboda naji kina cewar zumar da ya fara lasa miki ya tafi ya barki da kewa, to idan ya zo kada kisa ran lasar wata zumar, tawa ce ni kadai kin amince ko? Kashe wayar Aneesa tayi tare da zirarowar hawaye a kuncinta, haka Hajiya ta shigo ta sameta, ta dauki zafin zazzabin ya sakata hawaye, ta shiga lallashinta. Da aneesa ta zo taki gaya wa Hajiya yadda sukayi da safeena saboda kada Hajiya tace kiran mijinta take, to amma don ta san cewa bayin Ishaq din bane rashin zuwansa da sa hannun matarsa duk da dai duk dangi ma sun san da hakan. Ta zayyane wa Hajiya duk abinda Safeena ta gaya mata kalilan ta rage, saboda wanu maganganun masu nauyin fadi ne. Hajiya tace muna sauraron zuwan nasa idan ta ba shi, mu kuma idan ya zo ai ba zamu barshi haka ba, addu'a ce dai ba fashi dare da rana, Allah ai baya bacci, yana sane da kaidinta, kuma zaiyi mana maganinta Insha Allahu. Kwana 1-2-3 har dai 7 suna sa idanun ganin Ishaq a hanya amma shiru. Katsam ranar asabar bayan sallar Azhar Ishaq ya iso gida, don ko da Hajiya taji numfashin isowar mota irin tasa bata kawo shi ba ne ta dauka baki tayi, kawai sai ga su Imrana da she baki har kunne suna ta shigowa da kaya, Imrana yace Hajiya yallabai ne yau a garin, Allah ya amshi addu'armu wlh jiya kwana nayi ina addu'a akan rashin zuwansa ashe yau yana hanya. 31) Ita kawai Hamdala ga Allah a zuciyarta tayi. Yana shigiwaa falon ya zo gabanta ya sisina abin da bata saba gani a fuskarsa ba shi ta gani, hawaye sirara wani na bin wani. Tausayinsa ya kamata ya danyi rama a fuskarsa tayi duhu, tabbas ko acan da kana ganinsa kasaan hankalinsa ba kwance yake ba da ganinsa. Tace tashi ka zauna bari ladidi ta kawo maka abinci da abinsa ni bana fushi da kai kada ka damu kanka. Yace ina aneesa fa? Tace tana daki kwana 2 bata da lfy munje asibiti har karin ruwa akayi mata. Yace subhannallahi mai ya sameta? Tace to gata nan dai sun ce damuwa ce da rashin cin abinci, sun bata magunguna yau ta tashi jikin da sauki sosai. Ya mike ahanzarce yanufi dakin Hajiyan, a kwance ya ganta bisa carpet tayi matshi da dan karamin filo tana bacci. Ya zo ya zauna gabanta ya kai fuskarsa dai2 tata ya sumbaci labbanta, ya kura mata ido tayi fari tas fuskarta sawai ba kwalliya. Nufashin mutum taji yana sauka a fuskarta shiyasa tayi saurin bude idanu sai kawai taga wanda bata zata ba, tayi saurin tashi zaune tana masa kallon mamaki, yace nine Ishaq Yayanki, Hajiya tace baki da lfy ya jikin naki? Tace jiki alhmdlh na sami sauaki ya hanya? Yace lfy lau bakuyi fushi dani ba ko? Kiyi hkr nima ba'a son raina bane na dade banzo ba. Tace ba komai muna murna da zuwanka, ya su suhail da mamansu? Kunya ca yaji ta kamashi na yadda a kullum ita Aneesa mai kaunar iyalansa ce, amma ita safeena a can yanzu bata da abin aibatawa irin Aneesa tunda ta aurar mata miji. Yace suna nan lfy ba su san na taho ba an kaisu sch tym din da nataho, da sunyi rikici su ma zasuzo. Sun danyi shi can yace, zaki iya zuwa kicin ki kawo mini abu mai sanyi? Idan akwai fura ki taho min da ita, tace bari in duba nan firij din akwai lemuka, furar ma akwai. MIJIN ARO 2***4 32) Duk ta aje masa agabansa ruwa da furar kawai ya sha, yana janta da hira, har akayi la"asar sannan ya barta ya zo ya tafi mosque. Da yadawo nan falon hajiya ya zauna sukayi ta hira da Hajiyar, aneesa na gefe idan ya kama tasa baki ta kansa, abin mamaki nan da nan har ta saki ranta ta soma walwala, hakan yasa hajiya taji dadi sosai. Da dare ma nan falon ya zauna yaci abinci tuwon semo miyar danyar kubewa da ayayo, ta sha man shanu. Aneesa na gefe tana kallon Ishaq yana ta zira loma tamkar ya shekra rabon da yaci tuwo, ko kuma dadin miyar ne ya dinga jansa, don ita da kanta ta zauna ta shirya masa miyar har kusan shadaya na dare yana falon suna hira. Hajiya na barin falon ya dubi Aneesa yace ni zanje na kwanta ko zamuje ki tayani kwanane? Ta make kafada tace, ni babu ruwana ka tashi ka tafi. Yace nasan dai Hajiya kike jin kunya tunda yanzu gidan ba mutane bari ta fito in tambayeta nasan ba zata hana mata taya mijinta kwana ba. Ta marairaice fuska tace, don Allah ka rufa min asiri ni kaga har yanzu gaban iyayena nake basu kaini gidanka ba, kayi hkr har tym da suka kai maka ni, ba zaka ga ina maka musu ba. Ya mike yana murmushi yace matsoraciya na dai kusa raba ki da Hajiya, don na lura ita nan nan da ke bata son a kwantali fatarki ko kadan. Ita dai lallabashi ta dinga yi har ya samu yayi sallama da Hajiya ya tafi makwancinsa don tasan yana iya cewa Hajiya zata je ta yashi kwana, tsoronta kada hajiya ta bata umarni, ita kuma kunya takeji, duk abinda zai faru tsakaninsu bata son faruwarsa nan gidan tafi son su yi komai agidansu cike da rufin asiri. Washegari da safe ya shigo sanye da riga wando na barci, bayan sun gaisa da Hajiya sai yake gaya mata zuwana na safe yana son yake kd. Har zai fita falon sai ya dawo yace, Hajiya tunda naga yarki taji sauki o zaki bani aronta tayi min rakiya? Tace kai da matarka ya za'ayi in hana tayi maka rakiya, sai idan zaka kwana ne bazan bari ba, wannan sai ta tare a gidanka. Yace ba kwana zanyi ba yau zan dawo Insha Allah. 33) Da kyar Hajiya ta lallaba Aneesa ta shirya saboda nadewa tayi tace bata jin dadin jikinta, don ita kam, bata son kabewarsu ta gaji, abubuwa yake koyar da ita wanda yake tafiya yake barinta da wahalarsa, gara kawai su dinga nesa da juna har zuwa ranar da Allah zai sa su kasance inuwa daya. Tuni yayi sallama da hajiya yana mota yana zaman jiranta, ita kuma sai nawa takeyi tana jan aji. Hon yadinga dannawa sannan ta dauki gyale ja ta yafa shine kalar manyan flowers din jikin fara super wax din da ta saka. Sai takalmi fari da jaka er karama fara tasa, ta sallami Hajiya ta ratso falon sai wani ni'imataccen kamshi take yi, tayiwa ladidi dake goge2 sallama, ladidi sakin baki tayi tabi Aneesa da kallon don ya karshen haduwa ta hade tamkar wata aljana haka tayi kyau. Ladidi ta jinjina kai a ranta tace, kai wadannan yara wlh kun dace da juna wato kyau na dukan kyau. Allah ya kawo mana en jikoki kyawawa a gidan nan musha goyo, har hajiya nasan sai ta goya jikokinku duk da tana ciwon kafa. Ita kadai take zancenta a zuci. Ishaq ya hango Aneesa ta fito ya daki sitiyarin motarsa yace, ya salam! Tsarki ya tabbata ga sarkin hallita da ya tsara kyanki da surarki. Shin yarinyar nan kuwa tasa kuwa komanta mai kyau ne? Fuskarta, tafiyarta, kallonta, maganarta, surarta, dariyarta, fushinta kai komai nata mai kyau ne, komai tayi burge shi takeyi da duk bai lura da hakan ba sai yanzun. Tana bude murfin motar tayi sallama, sannan ta shiga ta zauna, kamshin turarenta ya gauraye masa hanci, nan da na jikinsa ya mace ya soma duburburcewa yayi saurin kano hanunta, yace Aneesa! Ya kira sunanta can kasan makoshinsa, ta juyo tana dubansa, ya rintse hannunta sosai acikin nasa yace, ya sunan wannan turaren da kikasa, tace bashi da suna. Yayi murmushi yace sunansa kenan bashi da suna. Ita ma murmushin tayi tace Allah ni bansan sunansa ba, ni dai Hajiya tasa musamman aka hado min shi a tudun wada. Wai amare akeyiwa da matan aure, wai en mata ba sa shi, ban dai san dalili ba. 34) Yayi murmushi, yace kinsn dalilin da yasa akce en mata basa sawa? Ta girgiza kai. Ya tada maotar suka fice daga gidan sai da suka hau titi sannan yace, in gaya miki dalilin? Tace gaya min mana idan ka sani. Yace wannan turaren duk wanda ya shaki kamshinsa, saboda dadinsa yana kashe wa mutum jiki ya tado sha'awa, sannan zakaji kana son akoda yaushe ka kasance da shi wannan ma'abocin sa wannan turaren, kinga idan mace zata sa sai tana tare da mijinta, idan wadda bata da miji ta sa akwai matsala kenan don fitina zata iya aukuwa ina ganin wannan ne dalilin. Amma yace ace turaren yana da suna ko? Tace Humra ne to amma wannan hadin ne na musamman sai en maiduguri ko dangoginsu, wanda ya jibance su, don ina jin akwai wasu sinadari ne da ake hada turaren da shi yasa dadin kamshinsa yayi yawa.( Duk mai bukatar turaren yana iya yin waya yaji inda zai samu). Sun iso kd cikin mintina da ba su wauce hamsin ba, kai tsaye suka wuce unguwar sarki nan ne gidan babban amininsa nasa yake shina usulinsa dan zaria ne amma a tudun wada. Dr. Bashir sunansa, likita ne a sibitin ido. Matarsa ma likitace a genera hospital 'y'yansu biyu mace da namiji. Gaskiya suna da kirki sun amshi aneesa hannu bibbiyu. Don acewarsu itace bakuwarsu shi Ishq dan gida ne. A yadda aneesa ta fahimta dama sun riga sun san da zuwansu. Kwarya2 liyafa aka shirya musu bayan sunci sun sha sunyi sallah, ne mzan suka dauke suka shiga cikin gari. 35) Gidaje 2 sukaje na wasu abokansu. Duk inda sukaje sai taji ana taya mijinta murna wai yayi dace mata er asali. Don suna falon gidan Dr. Bash taji Dr. Na yiwa Ishaq tsiya, gaskiyya Captain ka iya lalubo dangwalwa, wannan amarya taka ba makusa zaka dada danyancewa abinka. Suka tafa yace, ai da gani kaima kasan danya ce sosai, ni zan nunar da abina. Haka sukayi ta surutunsu na aminai ita dai barin falon tayi ta koma daki, saboda su suna barandar falon ne suna jiran su fito. Sun dawo gidan Dr. Bash anan yamma tayi musu lis! Har kusan magriba duk sai hankalin Aneesa ya tashi don bata son suyi tafiyar dare. Tayi masa flashin yasan mai take nufi amma sai yai kamar bai sani ba, can sai ta tura txt, don Allah ka bar hirar nan mu tafi dare fa yayi. Ko kwana zamuyi ne? Da gatse tafadi ko kwana zmuyi, kawai sai taga ya turo amsa, eh kwana zamuyi har an bamu masauki, kinyi min shiri ko? Gabanta ne ya fadi da taga sakonsa, duk ta rude har matar Dr. Ta tambayeta, naga duk kin damu ne kina ta duba agogo, inace kwana zakuyi? Tace, a'a yau zamu koma kuma naga yayi zamansa suna hira ga dare zaiyi. Tace idan ma dare yayi sai ku kwana, meye abin damuwa tare da kike da mijinki. Ita dai Aneesa shiru kawai tayi don ta riga ta gama tsurewa, kila ma plan dinsa kenan su kwna, ai kuwa zai sha fadan Hajiya. Waya yayo mata wai ya fito su tafi, suka fito musu rakiya, matar Dr. Ta hada mata kayan shafa masu tsada ta shake mata lede wasu kayan bacci masu kyau. Dr. Kuma dubu goma ya bata, banda sauran alkhairan da abokansa da matasnu skayi mata. Sun dauko hanya kenan taga yayi parkin a gefen hanya yayi kira wayarsa can suka soma magana da Hajiya yace, Hajiya kinga dare yayi mana ko? Tace ai da gangan ka bari dare yayi mukun, kun kusa isowako? Yace ina, ai gamu nan kd mun dauko hanya yanzu motar tayi mana lalata, shine zan shaida miki kada kiga munyi dare idan na samu motar ta gyaru zamu dawo komai dare, idan bata gyaru ba zamu kwana. 36) Tace to tun kafin dare yayi sosai ka sako min Aneesa amota ta dawo gida dan ban shirya kwananta a kd ba. Yace Hajiya ya za'ayi in sakata a motar haya ita kadai, ga dare yayi gara in bar motar mu biyo motar haya tare. Tace wa zaka barwa motar? Yace ba wanda zan barwa zan barta ga Allah ne kawai, gara in rasa motar da wani abu ya sami er mutane. Tace to na yarda ku kwana acan amma yanzu ka dauki Aneesa ka kaita gidan innarka binta ta kwana can da safe sai kaje ka dauketa ku dawo gida. Yace, ban fa je na gaisheta ba. Kawai sai yanzu ta ganmu ai zata san ba don ita muka zo garin ba. Ki hkr kawai mu koma can gidan abokina mu kwana. Tace ban yarda da naka tsarin ba, nawa nake son kabi kalas! Kawai sai ta kashe wayar, ya dubi Aneesa ita kuma ta fahimci me yake nufi plan ya shirya wa Hajiya kawai. Ita ma Hajiya ta gane shi. Bata ce masa komai ba, shima baice mata ba ya juya kan motar suka koma gidan Inna binta, kanwar Hajiya. Suna isa ta tare su da murna ita da 'ya'yanta sai nan2 suke da Aneesa. Aka kawo musu abinci da abin sha sannan take sa masa, da daren nan ba dai gida zaku ba yanzu? Yace eh gidan zamu motar ta fara bada matsala ne naga kawai gara mu kwana idan aka dubata sai mu wuce. Aneesa ta shiga yin sallah ne ya gayawa Hajiya binta abinda Hajiya tace, Inna binta tayi murmushi tace to in banda abin yaya meye nata na zaba wa diyar tata wajen kwana tun da tana tare da mijinta. Ta dube shi kaga dauki matarka ku tafi inda zaka kwana, ni bana takurawa yara wlh, yace ki barta kawai Inna da safen sai in zo in dauketa tunda haka Hajiyan take so. 37) Ta dauki wayarta ta kira Hjiya tana ganin ita ce tace, su Ishaq sun zo gidanki yanzu haka? Tace eh gasu nan Aneesa ma na sallah. Yaya me ya sa miji da matarsa zaki ce ya kawo ta guri na ta kwana, ki barshi ya tafi da abarsa can inda zai kwana ai ba haramun bane, ko don bata tare ba? Tace ni wannan ba matsala bace, haba binta yaron nan me ya maida mutane ne tun fa da aka daura auren nan ya shallake ya bar yarinyar nan wata3 kenan yaki ya nema mata gida ya dauketa su tafi, tunda er ikon tasa tace ba za'a kawo mata Aneesa gidanta ba, kamar gidan ubanta, to ya bar yarinyar nan nufinsa sai tym din ya nishadu ne zaizo ya dauketa ya kaita duk inda yaga dama su kwana? Wlh yana ganinta da ciki ba zan sake ganinsa a zaria ba, kila sai ta haihu shi ya sa ni kuma na hana shi duk wani yankuri da yakeyi na ganin cimma burinsa, ki barni da shi tunda matarsa tafi karfinsa yaje su karata da ita, ya zama mijin tace sha2 kawai. Tace kiyi hkr Yaya kinsan lamarin nasa akwai bukatar addu'a muna nan munayi komai yana da iyakarsa kiyi hkr. Tace hkr ai ya zamar mini dole, ni dai ki aje mini 'yata ta kwana gidanki, idan ya matsu da lamarinta to ya dauketa zuwa gidansa. Ta juyo gurin Ishaq tace je kayi sallah ka zo ka dauki matarka ku tafi. Yace ta yarda ne? Tace eh kyaleta mu mun isa mu ja da abin da Allah ya halasta ne, tashi kaje sauke farali. Ita dai Aneesa bata san wainar da ake toyawa ba, ita dai sun gama cin abinci Inna binta tace tashi su tafi da safe ta dawo, nauyin Inna Binta kawai takeji shi yasa ta bishi. Hotel din Durba ya kaisu ya kama daki, ita dai kurma kwai ta zama tuni ya bude dakin ya matsa mata ta zauna gefen gado, har yayi wankansa ya fito anan ya sameta. Ya dube tym din ya fito yana goge gashinsa da tawul yace, kije kiyi wanka ko haka zaki kwanta? Tace masa, eh! Yace ok bari inyi sallah ke kinyi ne? Tace banayi. Yayi murmushi yana mata duban mamaki yace ba kyayi? Naga kuma kamar a gidan Inna Binta kinje kinyi sallah? Tace Abinci kawai naci. Ya kada kai yace shikenan ni bari inyi. Ganin tun a gidan Inna binta ta samu tayi magriba tayi Isha'I da shafa'I da wuturi shi yasa tace masa haka, idan ma kudurin da ya dauka akanta babba ne to gara tun yanzu ta warware masa shi. Yana idar da sallah ya canza kayan jikinsa zuwa na bacci, ita ma ya mika mata rigar bacci a lede yace, ki canza kayan jikinki naga kamar za su dameki. Tace baza su dameni ba. Ganin bata da niyyar matsowa ya sa ya dau filo ya yi kwanciyarsa nan bisa carpet ya rufa da bargo abinsa yace, gara ki kwanta ni bacci nakeji. Tana zaune har 12pm da dai taga baccinsa yayi nisa sai ta lallaba ta kwanta. Cikin dare sosai taji mutum ya nannade ta ajikinsa, ya rufe su cikin bargo tayi kokarin ta zille masa amma ta kasa saboda irin nannadetan da yayi. Farkadda shi da tayi yasa ya shiga wasanni da ita nan da nan idanunta suka raina fata, yace ba kince kina fashin sallah ba? Ai babu abinda zanyi miki da ya wuce wannan. Haka nan yabi ya dameta har akayi kiran sallar subahi., sannan ya kyaleta. Gani bacci ya fara dibanta sai lallubeta ya wuce masallacin hotel din. Tana farkawa taji ana sallah sai tayi sauri ta shiga bayin ta yai alwala tayi raka'atul fajr sannan ta salllaci subahi. Ta na tsakar shafa addu'a ne ya shigo wai ita dole sauri take ta gama kafin ya dawo. Yana ganinta yace Allah ya kamaki, kinga karyar da kikayi mini ita zata sa inyi miki abinda nake so. Oya shafa addu'a ki zo nan ki sameni. Mukulli yasa ya rufe dakin ya zare key din ya cire rigar shaddar jikinsa ya cire wando ya zo ya haye gado. Duk tana ta satar kallonsa tabi ta rufe idanu da tafin hannunta. Ya dubeta yadda ta kankame jiki a tsorace dariya taso ta kufce masa yace, oya ke fa nake jira awa daya zuwa biyu na gama abinda zanyi sai mu tafi, in kuma ya kama mu dada kwanane sai mu kara. Jikinta ya dauki rawa yau ta shiga uku ko kasheta mutumin nan yake so yayi ne, in ba haka ba mai zaiyi mata a awa daya zuwa biyu. Ta rarrafa a hankali jikin gado tace, don Allah ya Ishaq kayi hkr wlh ba zan sake mA karya ba, na yarda idan muka koma gidan Hajiya duk abinda zakyi ba zan hanaka ba, amma a nan yaka ke son inyi, gashi ka ambaci awowi dan Allah kaji tausayina, ni fa yarinya ce, ya sake daure fuska kamar gaske yace, ke yarinya ce! Amma kika iya yiwa mijinki karya. Kawai ki taso ki zo kina dada ja min rai kada ki sa in kara tym. Jikinta na rawa kar2 ta tashi ta haye gadon, yace tashi zaki yi ki tube kayan nan tas, tun yanzu ma ki sani ba'a kwanciya da ni da kaya sai kace an daure goro. Ta tashi hawaye na zuba shar2 ta soma kwance zaninta ta ajiye ta cire rigarta duk yana kallonta fuskarsa a daure, shi yasa ta dada tsorata, sai sharar kwalla takeyi, yace iye yarinyar Hajiya ta sangarta ki da ywa shi yasa a gidanta kike ta gara ni don kinga tana goya miki baya, nan kuwa babu ita inyi yadda naga dama, babu mai kwatarki. Oya cire mini underwears dinan ki zo nan. Ta cire komai tas! Ta isa gefensa ta lafe a hankali ta rufe jikinta da bargo jiki na rawa. Ya laluba ya janyota ya mannata a kirjinsa, shi kanshi sai da wani abu ya tsirga masa, duk da dai baiyi niyya yi mata komai ba, amma sai ya latsata yadda yake so, ita dai hawaye kawai takeyi jira take yayi abinda zaiyi ta huta da luguendn da zuciyarta keyi, ga ajiyar zuciya dake zuwa mata. Gani tayi kawai ya tashi ya shige bayi yayo wanka abinsa, yana fitowa yaga idanunta kyar bisa kofar bayin ya yarfa mata ruwa a fuska yace, sarkin tsoro tashi kiyi wanka muyi brkfast mu bar ganin nan, bana son in bar hajiya da jinyarki ne nafi son inyi jinyarki a gidana sai ki shirya kema 40) Da sauri ta lalubi zaninta ta daura ta tashi ta shiga bayin tayo wanka ta fito ta gyara jikinta, ya miko mata bakar abaya da gyalenta yace tasa, ta amsa tasa, sannan yayi waya akayo musu odar abinda zasuci. Gidan Inna Binta suka fara biyawa, aneesa kunya takeji tana ta wani sim2 da fuska, duk Ishaq na lura da ita abin ma sai ya dinga bashi dariya, sai kace wata marar gaskiya. Sukayi sallama da ita suka bar garin kd suka shigo zaria gaban Aneesa ke ta faduwa, fargaba da kunyar yadda zata iya hada idanu da Hajiya kawai takeyi, ita a ganinta Hajiya zata ce da son ranta ta biyewa Ishaq suka kwana a kd ita a dole ga mai miji. Da suka isa gida yadda ta zata ba haka ta gani ba, dan kuwa ta dauka zata iske ran Hajiya a bace ne da abin da sukayi, amma sai ga sabanin haka, da murna Hajiya da ladidi suka tare su, Hajiya na tambaya ya su Binta da sauran jama'ar kd, ita dai amswa kawai takeyi tana yake hakora saboda ita gani takeyi ta tafka abin kunya. Aneesana bayi Hajiya ta rufe Ishaq da fada, Ishaq mw kake so ka maida ni ne? Cikin mutunci na jada auren nan ba musu da gardama ka amsa ashe dama sakayyar da zakayi min kenan, ka tsalleke can idan wanda kake so take ni ka barni a nan da er da mutane sai tyn da ka nishadu sannan zaka zo ganinta, abin ma yanzu ya girnana tunda har ka fara daukarta kuje wani gari ku kwana. Tunda ana tsohuwa ta sama ido, watau bari kayi magani na ka dau ka matarka ku ka tafi inda zaka fi sakewa kayi abinda kaga dama. To bari kaji in gaya maka naji kace yau zaka tafi to kafarka kafar matarka, tunda har kai kasan kana da hakki akanta to itama tana da hakki akanka, ku tafi can inda kowa zai ba dan uwansa kulawa babu mai tauye wa wani, ba wai na gaji da zama da Aneesa bane, na ma fi son ta kasance kusa da ni, to naga idan nace ta zauna nan zan tauye ta tunda sai kayi watanni yanzu kake zuwa gari nan, gara ku tafi tana kusa da kai, ni duk tym din Allah ya nufeka ka dinga zuwa kana ganina. Barin hado mata kayanta. MIJIN ARO 2***5 toh naga idan nace ta zauna a nan zan tauye ta tunda sai kayi watanni yanzu kake zuwa garin nan, gara ku tafi tana kusa da kai,ni duk lkcn da Allah ya nufeka ka dinga zuwa kana gani na.bari in hada mata kayanta. Ta tashi ta soma janyo akwatunan aneesa dake cikin(wardrobe)dinta tana ajewa ,yayi shr kawai yana kallon hajiya can ya gaza hkr yace,hajiyata kiyi hkr wlh duk abin da kikaga yana faruwa nima bada son raina bane,kuma ba don in bata miki rai bane hakan ke faruwa,ki gafarta mini,ni kaina nafi son in tafi da ita kusa dani,to amma gidan daya kamata in aje ta din ne ban sami irin wanda nake so ba,umma insha Allah da an samu zanzo in tafi da ita.hajiya ta hasala tace ai nagaji da jin wannan tatsuniyar ni bance sai ka nemar mata gida ba don banga amfanin naka dankareren gidan ba da zaka aje ta anan ba tunda matarka yar gwal ta hana,to ba zai yiwu ba,nan cikin gidan ka zaka bata nata dakin itama ai matarka ce. Ya sassauta murya yace,nima nafi son ta zauna a gidana to amma rigima da fitintinu ne bana so,shiyasa nafi son kowa tana gidanta,sbd safeena zafin kishi ne da ita bana son ta matsawa yarinyar nan, gashi ita ba mai hayaniya bace,ni kuma kinga ba zama nake ba,sai inyi sati wani lkcn bana kasar nan,in ma ina nan ayyukan gabana basa bari na zama agidan,ki lallasheta yana bata uzurori sannan taa yarda amma sai da ta aje masa sharadi,na yarda na hkr bazata bika yanzun ba,amma na baka sati biyu zuwa uku,idan baka sami gidan ba, kazo ka dauketa ka ajiyeta agidan ka,in kuma baka zoba toni da kaina zan daukota in kawo ta,gidanka ai ba bakona bane,idan munzo sai a koremu. Ya dan sosa keya yace,haka ma bazai faruba. Wama ya isa ya kore ku, sai dai ku kori wani,insha Allah ma zanzo tun kafin kuzo da ire-iren wadannan dadin baki da lallashin ya lallaba hajiya. Ya cikasu da abubuwan alkhairai kamar yadda yasaba yafi. ganin ishaq ya kwna biyu a mahaifarsa zaria,yasa safeena ta tinzira taga idan bata tashi tsaye tayi da gsk ba hajiyarsa so take ta sake amshe danta tamkar da yake sintiri kusan duk sati a zaria,in ya dade ne yayi sati biyu,shi yasa ita da aminiyarta kuma uwar dakinta haj,nuratu suka dada fantsama gidajeb malamai da tsubbu da bokaye don su dabaibaye ishaq katakam a abuja ba cirawa ba motsawa,hakan kuwa akayi,sun sami sa,a Allah yayi masu talala sunyi nasara! Wannan karon ishaq sai da ya shafe kusan wata hudu rabonsa da zari,a kowa da irin shawarar da yake bayarwa game da aurensa da aneesa,wasu suce tunda an san bayin sa bane acigaba da addu,a har ranar da Allah zai karya kadarin abin.ita dai hajiya bata cewa kowa komai ba,nata shirye shiryen kawai takeyi,ita kudirin niyyar data gama zata zartar da abin da tayi niyya ne. Ranar juma,a da safe aneesa tayi wanka tana zaune tana shafa mai hajiya ta dubeta tace,idan kin gama shiryawa kije gidanku kiyiwa babanki da jama,ar gidanku sallama gobe zamu tafi abuja insha Allah duk ma wanda ya tambaye ki kice mijinki ne yayo waya in tafi dake don nasan yan tsegumi na nan dama sun sa ido suga ranar tafiyarki,to gobe Allah ya nufa a gidan mijinki zaki kwana.tayi saurin duban hajiya tace hajiya abuja! Yayi miki waya ne?tace sai yayi mini waya sannan zan zartar da abin da nayi niyya? Tace ni hajiya da kin kyale shi har lkcn da yazo,kada muje matarsa ta wulakanta mu,ko kuma ni ki barni suyi ta gallaza mini kinga bani da kowa can,ni dai ki barni nafi son zaman nan. Ta girgiza kai.ba zai yiwu bane zamanki a nan akwai zalunci,idan na kaiki ko bakida kowa akwai Allah gareshi muka dogara,shi zai kare mini ke 43/koda taje gidansu sallama su hanne sara kan tsegumi sai aka kama sana,ar harda tambayar bin kwakwafi tayi wa aneesa wai mijin nata yazo ne sai tace,baizo ba hajiya yayiwa waya wai mu tafi tare.hanne tayi murmushi tace,to Allah yasa dai wayar yayi, kada a kaiki ki wulakanta tunda matar cushe bata da wata daraja,shi yana can tare da wadda ya gani yace yana so ita kuma hajiya na lura so take tayi masa dolen dole yanzun ko mata ba,a musu auren dole har gara mace,da an kaita ta haihu kiyayya ke wucewa,namijin ko har ya,ya da jikoki sai kiyayyar ta shafesu. Ita kam! Aneesa tayi alkawarin a ranta tunda dai duk lkcn da ta shiga dakin hanne gaisheta sai ta gaya mata mgn son ranta na wulakanci to bazata sake shiga gaisheta ba daga bakin kofa zata dinga gaisheta ta wuce abinta,tunda abin ya zama cin fuska.direban hajiya ya kaita har tudun wada gidan kakanta su umma tayi musu sallama.umma ta dinga yi mata nasiha da yan shawarwari masu kyau na yadda zata kula da mijinta da yadda zata zauna da abokiyar zamanta cikin girmamawa da mutunta juna, ta rike musu ya,ya tamkar ita ta haife su kafin itama Allah ya bata nata. Ranar asabar tun kafin su tafi hajiya tayi sa,ar samun wayar ishaq din,don tun ranar alhamis da dare take ta kiransa bata samu ba.sai ranar asabar din da safe suna tsaka da shiryawa don sammako zasuyi shine ta kira sikin sa,a ta same shi,ya soma gaida hajiyan tare da ban hkr sa ya saba a duk lkcn da wani ya kira shi a waya,ta shaida masa gasu nan bisa hanya,bai nuna damuwa ba yace Allah ya kawosu lfy.sha daya da kusan rabi na safe suka isa gidan ishaq a abuja,duk ga motocin ishaq din nan guda biyu a gida.itama safeena ga tata motar nan tabbacin kowa na gida kenan 44/sha daya da kusan rabi na safe suka isa gidan ishaq a abuja. Ga motocin ishaq din nan guda biyu agida itama safeena ga tata motar nan tabbacin kowa na gida kenan suna hutun karshen mako. Sunyi ta sallama a falo gidan tsit! Tamkar babu jama,a acikinsa,sai daga can ishaq ne ya fito faga dakinsa yana ganinsu ya soma musu maraba yayi saurin amsar jakar hannun hajiya yana cewa hajiyata sannunku ashe da wuri zaku iso,ku karaso falo su, suhail na ganin aneesa da hajiya ya makalkale su yana tsallen murna,su yusra duk da ba wani sabo sukayi da hajiya ba,suma sun haye jikinta.babu wani bacin rai a tattare da safeena tamkar ba ita bace mai tsananin kishin nan,haka ta dinga yin nan nan da hajiya da aneesa ta kawo musu flas babba na ruwan zafi da gwangwanayen kayan tea dasy bread,ta wuce kicin ta soya musu kwai da ayaba (plantain) duk ta jere a gaban su tace su karya kafin ta dora abincin rana.shi kam!ishaq sai dari-dari yakeyi ya kasa sakin jikinsa da hajiya tunda ya san shi mai babban laifi ne.da yamma bayan sallar la,asar ishaq ya shigo dakin bakin da aka sauki hajiya yace mata zai fita anguwa, tace yazo zatayi mgn dashi ya nemi guri ya zauna.tace to dama matarka ce gata nan na kawo maka ita,don rashin adalcin naka yayi yawa,in ma ajiyarta ka bar mini to ga ajiyarka nan na kawo maka,ina son yanzun ka nuna mini dakinta don ni gobe zan koma za,a zo a gyara mata dakin agobe insha allahu,yace nan yayi mata?kinga falo ne da dakin bacci daya sai bayi,sai tayi manaji kafin in gama gini dana fara wancan babban guri ne kowa da bangarenta,hajiya ta juya ta dudduba dakin yayi ba makusa ta dube shi.shike nan yayi,gobe za,a taho da kayanta za,a gayara mata dakin,ga dai yata nan amana kada kaci amanarta kuma kada ka bari aci amanarta,ka san dai yarinyar nan amana ce a hannuna,to gata nan nima na damkata a hannunka amana,in tayi maka ba dai dai ba ka kirata cikin lumana kai da ita ka gyara mata.don idan mutum yayi laifi ba,ayi masa fada cikin jama,a tozarci ne, .:............. .....:.................mijin aro 45/gara a kira shi a kebance ayi masa fada yafi saurin jin faadan ya karbi nasihar da akayi masa, abu na karshe ko dayake na fada kari zanyi,kayi adalci,ka kwatanta adalci a tsakanainsu, ka tsayar da adalci a gidanka idan kayi haka zakaa sami nasara da kwanccciyar hankali tsakaninka da iyalanka:Allah yayi muku albarka ya shirya iyali ya dai daita tsakaninku;yasa ku gama lfy 46/dama su hanne har an kishingide babu niyyar komawa zaria a yau.duk wani abu da safeena zatayi ya nuna tana adawa da auren nan sam bata yishi ba sbd irin yadda ta amshi hajiya da yayyin mijinta har mada iyayen aneesa,duk sai abin yabasu mamaki musamman ma su yaya hannatu da lamarin nata ya daure musu kai.washe gari dazasu tafi aneesa kuka ta dingayi, tun da garin Allah ya waye.ita gani take yi tamkar idan sun tafi zata rabu da walwala da halin farin ciki datake ciki ne domin ita kanta lamarin safeena ya daure maya kai so sai,ita dai fatanta Allah yasa wannan karban datayi musu hannu bibbiyu ya dore bana ganin ido tayi ba. Sha tara na arziki ishaq yayi musu.don kyautar manyan kudi yayiwa yan uwansa,su hanne da basira dubu goma goma yaba kowaccen su da tirmin atamfa super england,ya basu shadda mai tsada a ledarta yadi goma da dubu ashirin yace akaiwa abban aneesa,su babban sasa ma kowa da nasa abin alkhairin.su hanne sai washe baki akeyi anga abin arziki,amma fa a zuciyarta cewa takeyi inama su haula ne Allah ya kawo a wannan matsayin ba aneesa ba,gani takeyi sune sukafi aneesa cancanta da wannan kyakkyawan matsayin.. Tunda suka tafi aneesa tana daki tayi kukanta ya isheta,ta hkr ta tashi ta shiga bayin dakinta tayo alwala tazo tayi sallar azahar,ta dade bisa sallaya tana rokon Allah yabasu zaman lfy da fahimtar junansu,bacci ya fara dibarta bisa abin sallar ne taji an fara kwankwasa kofar dakinta tar da yin sallama,ta amsa sallamar sannan tayi saurin fitowa falonta tana yiwa mai sallamar izinin shigowa mai aikin gidan ce yar dattijuwa wadda dama sun san juna ita da neesa tunda tana zuwa gidan. 47/kuloli ne ta jero a tire ta risina ta ajiye bata dago daga durkuson ba tace ga abincinki nan,in kuma kina bukatar wani abun sai kiyi mini mgn in dafa miki.aneesa tace,don Allah baba tashi daga durkuson nan,ai nice diyarki ni yakamata in girmamaki in durkusa miki,to ballema Allah yace SHI KADAI NE ZAMU SURKUSAWA WAJEN YIMASA BAUTA KADA MU KAMANTA SHI DA KOWA.sannu da aiki,kome kika dafa zanci ba sai kin sake wani ba,kuma daga yanzun idan kin gama abincin ki barshi a kicin din zanzo in dauko ba damuwa. Baba mai aiki ta mike tana cewa Allah yayi miki albarka,yan nan ya baku zaman lfy ya kawo zuri,a mai albarka,ta juya ta tafi,ba wata tsohuwa bace amma dai ta manyanta yadda aneesa ke ganin tilas ne ta girmamata a matsayinta na babba sa,ar mahaifiyarta,ta bude abinci kuskus ne da miyar kayan lambu,ta debi dan kadan taci sannan ta sake gyara dakin fes.tasa turaren daki sannan ta haye doguwar kujerar falonta ta kwanta. Bata farka ba sai wajen hudu da kwata tayi saurin shiga bayi tayo alwala tayi sallah ta dan gyara fuskarta sannan ta fito ta nufi kicin anan ne taji motsikila safeena ne suke hada abincin dare.tayi sallama kicin din suka amsa sannan ta shiga tana cewa sannunku da aiki aunty.ai da kin aiko in tayaku, wlh bacci ne ya daukeni sai yanzun na tashi nayi sallah abin mamaki ta dauka zataga sakin fuska kamar yadda tayi musu ta amshe su hannu bibbiyu sai taga sabanin haka,ta dan yatsina fuska tace ki barshi kawai mun kammala,kije ki kwanta abinki aike yanzun sai hutu,ina amaryaa ina shiga kicin.aneesa tace haba aunty wace ni da hutu,ai shiga kicin ya kamani dole sunyi shr dukkansu sai aneesa take tambayar ina yaran ne taji gidan shr,safeena ta amsa,an kaisu islamiyya.da dai ta lura safeena ba zata barta ta tayasu aikin ba sai ta koma daki,ta soma harhada kayan kallonta,ta dauko kaset din walimar aurensu tasa a DVD ta kwanta tana kallo don ya rage mata kewar gida 48.data idar da sallar magrib bata fita ba tana dakinta amma tana jiyo hayaniyar yaran tare da babansu tabbacin ya dawo kenan,da taga shr nai leko inda take ba sai ta dan yafa karamin gyale ta fito falon don tayi masa sannu da dawowa,a kishingide a kafet din tsakiyar dfalon ta ganshi su yasmin sun dane jikinsa yana ta wasa dasu,ta karasa ta dauki yusra tace yan islamiyya ashe kun dawo tana dubanshi tace yaya ishaq sannu da dawowa,yace yauwa ya kuke?ta rufe fuskarta tana dariya yace sunyo mini waya sun isa gida lfy,sun kira ki? Tace eh yaya hannatu ta kira ni, hajiya ma ta kirani.safeena na fitowa ta wani kalle su ta wuce dinning abinta,nan da nan ishaq yq shiga taitayinsa, yar hirar daya soma da amaryarsa ya kawo karshenta yayi dif. Tamkar an dauke wuta,da aneesa ta lura da haka sai ta dauki yusra ta kama hannun yasmin suka wuce dakinta.a falo suka zauna da yaran suna ta mata surutu,sai taji tamkar ma abar mata yaran don sun isa su debe mata kewar komai.can suhail ya kwankwasa kofa yana sallama tace shigo, aneesa tayi tayi yaran su tafi cin abinci suka ki wai su sun koshi,data matsa musu wai su a kawo musu nan. Su anan zasu kwana,sai da suka gata yafa gyale ta kama hannunsu tace suje tare sannan suka yarda,tana kawo su falon taga sun tafi sai ta dawo daki,tun da ba,a ce tazo cin abincin ba, ita garama haka bata son shiga tsakanin mata da miji tunda ta lura matarsa bata son ko da hira ne taga ya shiga tsakanin su,tsananin kishin fana nan.tea ta hada tasha tare da cake,tayi shafa,i da wuturi tayi addu,ointa na kwanciya ta kwanta abinta. 49/tunda ta tashi tayi sallar subhi bati addu,oi sannan tayi karatun qur,qni har sai da gari ya soma haske sannan ta kai karshen surar da take karantawa tayi addu,a sannan ta shige cikin bargo ta soma bacci. Bata farkaba sai wajen goma saura na safe ,bayi tayi saurin shiga dama ta kanna hiter bayin tayi wanka tazo ta shrya cikin atamfa mai ruwan kasa da manyan fulawa jajaye,sai ta yafa karamin gyale da a madadin dan kwali sbd yawancin bata daura dankwali in dai agida take sai dai ta gyara gashinta ta yafa karamin gyale,ta bi jikinta duk ta shafe shi da turarukan kamshi kawai ke tashi. Ta saka flat shoe. Ja sannan ta nufi falon gidan don ta gaida masu gida duk da dai bataji motsin kowa ba kicin ta fara biyawa ta iske baba har ta iso tana wanke wanke aneesa da fara,arta ta gaida baba sannan tace ,jama,ar gidan nan sun tashi kuwa? Tace ai gaba daya ba kowa gidan nan kin san yau ranar aiki ce iayaen sun tafi gurin aiki yaran kuma duk an kaisu makaranta,shr kawai aneesa tayi,shin ita dasu wa keda laifi? Ita da bacci takeyi bata san zasu gurin aiki ba,ai kamata yayi ko kowa bai nemeta ba ishaq yaje ya dubata yaga ya ta kwana a matsayinta ma bakuwar zuwa gidan,sannan duk baccin da takeyi ai ya kamata ya tasheta ya gaya mata zasu fita,amma sai suka kyaleta suka fita abinsu,to da ba baba mai aiki haka nan zasu fice su barta ita kadai acikin gidan tana aikin bacci. Baba tace ga abin karyawa can bisa wancan babban teburin,in kina son wani abu sai kiyi mgn in dafa miki yanzun.tace wanda suka bari ma ya isheni, ngd baba.ta juya ta koma ta hau teburin ta zauna zuciyarta cike da tunanin wannan wani irin zama ne zasuyi. 50/ruwan tea ta sha sai farfesun kayan ciki data gani yana tiriri a kula ta zuba taci,tana gamawa ta kwashe kayan ta kai kicin,baba na ganinta tace,haba amarya da kin barsu a can ma zanzo in kwashe in wanke ai aiki nane aneesa tace ko aikinki ne ai wani lkcn kina bukatar taimako,kici gaba da goge gogen da kikeyi ni zan wanke wadannan kayan da zakiyi, don idan na koma daki kwanciya kawai zanyi.tace wlh da knje kin kwanta abinki duk aikin nan babu wanda ke gagarata, na riga na sba,kada alhaji ya dawo ya ganki a kicin yace nasa amarya aiki.aneesa tayi murmushi,babu abin zaice shima zai so hakan.ranar yini sukayi a kicin suna girke girke abubuwan da safeena ta barwa baba sallahu ta girka,har mada ba aneesa sunyi shi.karfe dayan rana direba yaje ya daukosu suhail a makaranta,dama idan an dauko su baba ke canza masu kayan a dakinsu tabasu abinci kafin karfe biyu safeena ta dawo,shi kuma odan uku yake dawowa idan yana garin kenan. yara na shigowa suka makalkale aneesa suna murna,ita ta canja baba ta canja musu kaya ta basu abinci sukace zasuyi bacci amma wai sai adakinta,ta debe su ta kaisu gadonta suka kwanta,basu dade ba sai bacci dukkansu.wanka aneesa tayo ta sallaci azahar sannan ta sake yin sabuwar shiga,wannan karon doguwar riga ta saka ta kamata daga saman kirji zuwa kwankwaso daga kasa aka saki rigar tayi fadi,anyi aiki a saman rigar da ahannu da kasanta;shadda mai ruwan malmo(dark purple)ssai ta yane kanta da gyale(light purple)kalar flat silifars din kafarta. 51) Tana zaune a falo tana kallo ne taji shigowar mota gidan, da kamar 5mins sai ta nufi dakin safeena tayi sallama ta amsa mata suka gaisa, sai aneesa ke ce mta, da safe na tashi da nafito baba tace kun tafi gurin aiki, wlh barci ne ya dauke ni da nayi sallah. Sannu ya aiki? Tace lfy, tace su Yusra suna gurinki sunyi barci hala? Tace eh sunyi, sama2 suka danyi hira Aneesa ta koma daki. Tym da Ishaq ya dawo tana daki ta dauka zai nemeta ko ya leko dakinta, sai taji shiru dole ta tashi ta nufi falon, suna bisa table da gimbiyar tasa ita tayi wanka, ta yi kwaliyya ta zuba wasu ubansu riga da wando sai da kiba ta kwafsa ta hana kwaliyyar yin kyau sai dai duk da haka tayi. Aneesa sai ta sami kanta da faduwar gaba tunda sukayi ido hudu da Ishaq taga yana mata wani irin kallo da bata gano na meye ba, ta isa gefensa tace sannu da zuwa, ya office, yace lfy lau ya zaman kadaici? Tayi murmushi kawai, ta juya zata koma daki yace dawo ki ci abinci ko kinci ne, eh naci duk da dai bata cin ba, gani tai gwara tace taci din ko ya kyaleta ta bar wurin, dan gimbiyarsa ta tsare gida, watau indai ita da ita ne zata sakar mata fuska, amma idan yana wurin bata son ya kula kowa sai ita. Yace to dawo ki zauna ki jira zanyi magana da ku. Ta dawo ya nuna mata kujera daga can gefensa yace ta zauna ta nan zaune suka cigaba da cin abincinsu tana ta dan satar kallonsu abaki suke bawa junansu, suna ta zuba soyayyarsu kila ma sun manta da ita a falon. 52) Suna Gamawa safeena ta kwalawa baba kira tace ta kwashe kayan. Sai suka dawo falo suka zauna. Ishaq ya dan fara yi musu nasiha dangane da zaman da Allah ya hada su tare, cewa safeena yayi ta rike girmanta ita ma aneesa ta rike kankanktarta, sannan yara ba banbanci na kowa ne, haka nan masu aikin gida ma na kowa ne, da ya gama yace inda mai magana tayi, safeena tace bata da magana haka ma aneesa batai magana ba. Sai yace yauwa maganar girki sai kuyi kwana 2 wadda taga zata shiga kicin tana iya shiga ga dai baba nan tana yin komai na girki, sannan ni bana zuwa dakin kowa kwana a dakina kowacce zata zo. Ga safeena nan zata gaya miki tsarin zamanmu. Ya kare maganar yana kallon aneesa, ita dai shiru tayi idanunta akasa, ita kam! Daga zuwanta ba zata iya kai kanta gurin miji ba. Indai ba shi ya zo ya gayyace ta ba, wannan ai bada kai ne a matsayinta na wadda ta bata san kan lamarin ba, ina laifin ya bita dakinta ya gayyato ta, ko kuma yayi mata kwana bakwai dinta in yaso daga baya ta dinga zuwa dakinsa, amma yanzun kam bazata iya ba. A dare ranar Aneesa da tayi wanka tayi shirin baccinta, batayi wani tunanin zuwa dkin miji ba, ko don ganin yadda uwargidan ke kaf2 da mijinta ne, amma tasha alwashin duk ranar da ya kirata ba zaki amsa kiransa ba. Da ta idar da sallah subahi bata koma bacci ba, a ganinta gwara ta shiga kicin ta taya safeena yin abin kari don bai kamata ba ta sakar mata ragamar komai ba. A kicin din ta sami safeena ta gaisheta ta tambayeta ta yara basu tashi ba, tace basu tashi ba. Aneesa ta kara cewa dama cewa nayi bari in zo in tayaki wani aikin, kada yau ma barci ya kwasheni. Safeena ta dan yatsina fuska tace ki barshi kin riga kinsa tuntuni idan ina hadawa mijina abinci bana son wani ya sami hannu, ki bari idan naki girkin ya zo saiki yadda kike so. Aneesa tace haba aunty ni dake ai duk daya ne, yadda kikace haka za'ayi. 53) Ta tabe baki tace, hum! Haka kike gani ni dake daya ne? To bari kiji in gaya miki, ki bar ganin kin auri mijina, wlh ni dake muna da banbance sosai, sannan bari in gargade ki banson shisshigi a al'amurana bana son katsalandan sannan ki bar ganin kamar na sake miki mijina kina wani shisshige masa, to wlh ki kiyayeni akn captain in dai kina neman zamanki cikin lfy da kwanciyar hankali to kada ki rabar mini mijina ki nisance shi shine zaman lfyarki, in kuma ba haka ba zaki ga abinda bakiyi zato ba, shi ma na lura sai rawar kai yake shiga mai amarya har yana hada matsiyana da naki to zan gyara wannan kuskuren da ya tafka idan yayi mantuwa ne zan tuna masa. Aneesa sarkin tsoro da saurin kuka nan da nan ta tsorata hawaye na zuba mata shar2 tace, don Allah kiyi hkr bazan sake miki shisshiga ba, zan iya barin miki mijinki wlh zan iya.... Ni dama ban dauka da zafi ba alamarinsa. Tace yo miji ko kibarmin ko kada ki barmin ai nawa ne sainaga dama zan bari yayi mu'amula da ke, ai na riga nagaya miki kin tafka babban kuskure da kika yarda kika aka aura miki mijin wata, in baki sani ba min wata MIJIN ARO NE! Kawai ke yanzon yar kararo ce a gidan ko in ce miki er kallon ce tsakanina da mijina kin gane? Aneesa ta share hawayen batace komai ba kawai sai ta juya ta koma dakinta tacigaba da aikin kuka, saboda tana ganin bata da wata mita yanzun tunda ta lura shima maigidan yana shakkar safeena, lallabata yake tamkar kwai ita kam, zata zubawa sarautar Allah ido ne, taga yadda taga yadda maigidan zai sarrafa yanayin zamansu, idan ya iya yin adalci to shikenan idan bai iya ba bashi ya sani, ita dai zata xuba idanu. MIJIN ARO 2***6 54) Da tayi wanka kwanciyarta tayi a falo tana jin hayaniyar yaran suna falo suna karyawa, taji fitowar Ishaq kamar taje ta gaisheshi sai wata zuciyar ta kwabeta. Tana na tana jinsu har duk suka fice kowa ya kama gabansa, sannan ne ta fito suka gaisa da baba mai aiki, yauma kamar jiya tare sukayi aikin girki har suka gama. Da dare ma taki fitowa duk da cewa taji dawowarsu tun da yamma, shima bai nemeta ba. Tana kwance ne suhail ya kwankwasa kofar falonta ya shigo yace, aunty daddy yace kizo kici abinci. Ta shafa kan suhail tace kaje kave na riga naci abincin. Ya juya yana waige2 ko zai ga kulolin abin a dakin bai gani ba, yace aunty Allah baki ci ba, tace naci dazun a kicin baka nan. Kace naci dazun. Ba don ya yarda ba ya juya ya fita, can ya dawo yace wai daddy yace ki fito kiyi hira ko kallo. Ta lura shidai ba zai shigo dakinta ba sai dai ya aiko ta fito, ta fito kuma idan ta fito babu anfanin fitowarta nata. Don mantawa zaiyi da ita suyi ta zuba hirarsu da matarsa, sannan ga matarsa sarkin iya luv bata jin kunyar yi masa komai agabanta, ko an haya mata kowa bai iya son miji da nuna masa lu ba ne sai ita oho? Ta dubi suhail tace muje, taja hannunsa suka nufi falon, suna cin abinci ta gaishesu dukkansu yace, me ya hanaki fitowa cin abinci? Tace na riga nacine, yace kin fi son ki dinga ci ke kadai ne bakya son ci tare da mu? Tace babu komai, yace ok indai kinfison hakan ne shikenan ki dinga ci, dama kada kice mun ware ki ne. Amma ki dinga fitowa cikin mutane tace to! Ta juya zata koma dakin yace, ba zakiyi hira bane? Tace bacci nakeji kuma banyi sallar isha'I ba. Yace to shikenan mu kwana lfy. Ta juya ta tafi duk wannan zancen da sukyi safeena tana zaune tana cin abincinta, tamkar bata ma gun, har aneesa ta wuce daki sannan ta bita da kallon a ranta tace yarinya kadan ma kika gani sai kin zamo abar tausayi tunda kika auri mijin safeena MIJIN ARO kenan. 55) Haka zaman Aneesa ya kasance a gidan Ishaq, yana zaune ne kurum tamkar bakuwa ko er kallo, don duk wasu al'amura na gidan safeena ce ke gudanarswa, ita tsakaninta da shi sai gaisuwa sai kuma idan ya dawi tazo tayi masa sannu da dawowa, yara kuma indai ba sch ba sukaje ba to suna nan makale gurin aneesa don wata rana ma agurinta suke kwana, hakan bai sa uwarsu ta sassauta mata ba, sh kuma maigidan bai bi ta kanta ba, sabgar gabansa kawai yakeyi, saboda shi aganinsa safeena ta tsare masa komai bai da sauran bukata a gurin wata diya mace, an shiga an fita an mantar da shi hakkin wata na kansa banda na safeena, shi gani yake tunda bata rasa ci da sha ba muhalli mai kyau to mai zai takurata. Itama Aneesa sai take ganin bata da wata matsala tunda zata ci duk abinda taga dama, ta sha duk abinda ranta ke so, matsalat dai kenan ace miji bai bata hakkin aure ba, wanda ita a wautarta hakan ma tafi nono fari tunda dai bai nemeta ba hanashi kanta balle tashiga fushin Ubangiji. Duk tyn da hajiya tayo mata waya ta tambayeta yaya yanayin zaman babu matsala ko? Sai ta nuna wa Hajiya bata da matsala suna zaune lfy. To idan ma tace da matsala zata iya gayawa hajiya ne ai abu ne mai nauyi ta gaya mata har ya Ishaq bai taba leko dakinta ba. Itama bata taba leka nasa ba. Ita dai Hajiya jin Aneesa kawai take yi tasan ba son ta fadi wani abu ne, da zai tada hankali, amma a yadda ta san safeena tasan halinta zaiyi wuya ta barsu yi zaman aure irin yadda takeyi. Amma koma menen zata turi wani yazo ya gane mata irin zaman da 'yar tata takeyi, balle gashi tafi kusan wata guda kenan shima Ishaq baije zarian ba, ko dayke ko ya zo bazata ji komi abakinsa ba kamar yadda bata ji daga bakin aneesa ba. Yau tun wayewar garin Aneesa ta tashi da matsanancin ciwon kai irin nagefe din nan, wanda masana sun nuna irin wannan ciwon kan alamomi ne na karancin magnesium. Tana nan kwance har mutan gidan duk suka fice gurin aiki bata iya tashi ta fita sun gaisa ba, shi kuma maigidan baya tunanin tunda bai ganta ta fito gaishe shi ba, bari ya duba yaga lfy take, wanka ma kansa kasa tashi tayi, har sai wajen zuwan Baba mai aiki ita kanta baban tayi mamaki da bataga Aneesa ta fito ba kamar yadda ta saba, har taga aikace2 tayi girkin rana ta gama sai tayi sallama tare da bubbuga dakin Aneesa, Allah yasa tana falonta bisa kujera, ta nade cikin bargo saboda zazzabin da takeji, ga sanyi na kadata. Ta amsa sallamar baba sannan tayi mata izinin shigowa, ta karaso kusa da kujerar da Aneesa ke kwance suka gaisa tace, lfy kike ko? Gani nayi yau baki fito ba yadda kika saba shi yasa nace bari in duba ki in gani, aneesa ta dafe kanta tace, wlh ciwon kai yau na tashi da zazzabi shi yasa ban iya fitowa ba, tace Allah sarki sannu Allah ya sauwake, ai tunda naji ki shiru nasan kila ba lfy ba. To ko in kawo miki abinci ne? Kila ma baki samu kin karya ba, don naga abin karyawanki bisa table. Tace ban fita ba amma na sha ruwan tea da na dafa tym din da nasha magani da safe, tace bari in kawo miki abincin. Taje ta kawo mata tuwon shinkafa miyar wake, da kyar ta matsa mata ta danci kadan sannan ta bar dakin. A ranta tana tausayawa wannan yarinyar tunda Allah ya hada ta kishi da irinsu safeena, ga ta dai ba wata babbar mace ba, amma kisisinarta da kissarta yafi na iyayen mata, ita dai a yadda take ganin zaman da sukeyi kamar an zaluntar yarinyar nan anayi mata gashin kuma aboye, to me zata ce sai dai ta taya yarinyar da addu'a, akan Allah ya kareta ya fissheta ga kisisinar wannan matar. Koda masu gidan suka dawo Baba bata gaya musu halin rashin lfyar Aneesa ba saboda a tunaninta kila ai sun sani. Tunda ciwon tun safe ne dashi ta waye gari. Har dare Aneesa bata fito ba Ishaq abin ya dame shi, har ya aje sallar magriba da Ishai ya dawo bai ga ta fito ba tayi masa sannu da dawowa ba kamar yadda ta saba, gashi dama tun safe haka ya fita bai ganta ba. Sun zauna cin abin idanunsa na kan koridon hanyar zuwa dakinta, duk ya kosa ya ga ta fito, da yaji shiru sai ya dubi safeena yace, wai yarinyar can lfy take kuwa yau? Naga ban ganta ba safe ba, yanzun ma gashi tunda na dawo banji motsinta ba? Cike da kissa da kisisina tace, lah ai mun hadu da safe kasan yau ka rigani fita, yanzun ma dakaje sallaha ta fito, kasan ta da son zaman daki gata da bacci kamar mai yaron ciki, ko dai ka bata tsarava ne daga zuwanta? Kallon mamaki kawai ya bita da shi, wato abin har zolaya ya koma tunda ta san ta tsare gaba ta tsare baya, ta hana su rawar gaban hantsi shine zata ce haka, kawai sai ya kada kai yace, au haka zakice? Bayan kin tsare gaba kin tsare baya, kema kinsan ke kadaice mai iyawa dani, ita kam ba zata iya ba da sauranta. Tayi dariyar cin nasara, kwarai ta san duka mace ke iyawa da in garman namiji irin mijinta ba, ta sanma ko ta barshi da ita ba zata iya masa balle ga yadda ta lura da yarinyar wata lange2 gata dagani akwaita da limbo. Ya dubi Suhail yace kai suhail ke ka duba antyn me takeyi a daki, kace ta zo. Yaron ya ruga da gudu sabida kko ba komai yanzun zai sami damar tashinta daga baccin da ya shiga sau ba adadi yaga tanayi, don tunda suka dawo yake shiga sai ya isketa a kwance idanunta a rufe, bai san duk shigiwar da yake tana jinsa ba ta son ya dameta da surutunsa shi yasa taki bude idonta. 58)Ya na shiga ya ganta yadda ya barta ya haye gadon ya leka fuskarta sai yaga idanunta a rufe amma ga hawaye yana fita yayi sauri bai fadi sakon daddynsa ba ya koma da gudu ya rike hannun Ihsaq yace, daddy zo muje kaga Auntyn kuka takeyi, jikinta kuma taba akwai zafi. Ishaq ya dubi safeena yace to ko bata da lfy ne? Tace ina zan sani tunda muna cikin gidan bata gayawa kowa ba, bari inje in dubata. Ta mike tanufi dakin, shima sai ya ga ba zai iya hkr ba dole yaje yaga halin da yarinyar mutane take ciki, karo na farko kenan da kafarsa zata taka dakin matar tasa, anya kuwa akwai adalci a zaman nasu, haka zuciyarsa ta dinga kissima masa har ya shiga dakin ya iske babi kowa a falon sai ya zarce dakin baccin Aneesa. Aneesa na kwance daga ita sai shimi ta daura zani, kanta babu dan kwali kalba ne tayi wa kanta en kanana sun kwanta bisa filon da tada kanta. Safeena ta tsaya tana tambayarta abinda ke damunta, ta dafe kai tace ciwon kai ne da zazzabi. Ya matsa daf da gadon yace ya akayi kina ciwo ba zaki gayawa kowa ba. Ki kwanta a daki haka akeyi? Ita dai shiru tayi saboda ta san da ya damu da ita shine mutum na farko da fara sanin tabata da lfy, amma tunda ya bagarar da ita bata ganasa ba dole bane yasan lafiyarta da rashinta. Ji tayi hawaye sun zubo mata saboda tausayin kanta, shin meye laifinta don bata gaya musu bata lfy ba? A ina ta gansu balle ta gaya musu? Yace to meye abin kuka, ko jikin ke damunki sosai ne muje asibiti? Ita dai girgiza kai tayi ta nuna alamun a'a. Safeena kuwa takaici ya isjeta yau Allah ya hada mijinta da shagwababbiyar yarinya, lallai idan ta sakewa yarinyar nan ko da irin wannan shagwabar zata iya samun shiga zuciyar mijinta don shi Allah yayi shi mai son shwagbar ne, shi ya sa yake son Yasmin cikin yaransa saboda shagwabarta, to yau ga wadda ta zata maye hali irin na Yasmin. 59) Ya dubi safeena yace taimaka mata tasa kaya muje likita ya dubata. Ta dubi Aneesa tace tashi bari in dubo miki kaya ki sa. Ta juya gurin akwatunan Aneesan zata dauko mata kaya, ita kuma Aneesa ta mike kenan jiri ya kwasheta ta tafi luu! Zata fadi Ishaq yayi saurin tarota ta fadi bisa kirjinsa, zanin jikinta ya silale kasa tai saura daga shimin jikinta sai wani wando skin tie dan gajera. Ya dubi cinyoyinta da kallo zuwa kirjinta nan da nan matsananciyar sha'awarta ya kamashi, sai ya sake mannata a kirjinsa, ji yayi wani abu na masa yawo a ilahirin jikinsa. Gaskiyya in bayan safeena na dakin nan da yarage radadin abinda ya taso mata. Karaf! Safeena ta juyo da kaya a hanninta sai tayi ganin da ya fadar mata gaba mijinta rungume da yarinyar da rainawa wayau, hada idanunsa yasa ya shiga taitayinsa yayi saurin zaunara da Aneesa agefen gadon yana cewa tana mikewa jiri ya debeta saura kadan ta fadi na tare ta,safeena tace ai gara da ka tareta, ko in barku kasa mata kayan ne? Ya girgiza kai no ki bata tasa ai zata iya, bari inje mota ki taimaka mata idan ta gama sai ki kawota mota mu tafi. Tace to ko zamu tafi tare ne, naga jikin bata da karfi? Yace haba ki kyaleta zata iya, kuma wa zamu barwa yaran gida ba kowa? Tace sai mu tafi da su, yace ya zamuje asibiti da yara su ba ciwo suke ba haka kawai su kwasuo kwayoyin cuta acan, ki bar min yarana a gida muma asibitin dole zamuje. Duk inda ta bullo sai ya kawo mata hujja, ita kuma kishi yadda za'ayi ta bar mijinta ya fita da wata mace su biyu takeji, balle wannan shagwabbiyar yarinyar manne masa a jiki zata dinga yi, kuma ya sami abinda yake so biye mata zai tayi tunda. Yasan matarsa ce, ta so ne ta bisu don idan yana ganin. Idanunta ba zai dinga biye wa yarinyar ba. A mota ta same shi har ya juya kan motar ta nufi bayan motar zata bude ita nufinta Aneesa ta zauna abayan sai yace, ki bude mata nan, tace wai nufi na sai ta kwanta naga tafi son kwanciyar, yace a'a kyaleta ta dinga zaman yawan kwanciya ma yana karaea mutum ciwo. Babu yadda zata iya dole ya budewa Aneesa gaban mota suka shiga suka tafi. 60) Rabin hankalin Ishaw yana kan aneesa rabi kuma tukin da yakeyi, ya lalubo hannunta dake gefensa ya rintse a nasa yace, aneesa wai me yasa kike zama a daki kina takura kanki? Wannan ai zai iya janyo miki wani. Ciwon ko wani abun ke damunki ki gaya min? Girgiza kai kawai tayi ita kam me zata ce masa? Ai ya riga ya yasan komai game da gidansa, shi kanshi rashin kulawar da yake mata kadai ya isa ya dami zuciyarta ya sata ciwo, ita fa gidansa babu abokan hirarta da nishadi,babu inda take samu walwala da fain ciki sai a gurin yaransa sune abokan hirarta, in ka debe su babu mai hira da ita, tsakaninsu da ita sai da gaisuwa shine suke da sanin zamanta a gidan. Idan bata fito babu mai nemanta, wanna wace irin rayuwar aure ce, ki da mijinka bbau halin ka ganshi balle har kuyi hira da juna, idan kana cikin matsala ma ai tanan zai gane ko kuma ka gaya masa, to kiri2 anyi mata shamai da shi ya zame mata MIJIN ARO! Ita kanta suna ne yake mijinta amma a zahiri ba nata bane mijin wata ne, tunda acewar safeena nata ne ita kadai sai in taga dama zai kulata ko yayi hulda da ita, kuma haka dinne tunda gashi a zahiri ita kadaice ya maisheta mace asali komai nasa, ita Aneesa ta zama er kallon yar jiran gidan idan sun tafi aiki, tayi musu girkin rana ita da baba , su dawo suci abinsu babu wanda ya ta nuna mata yasan ita keyin girkin a cikinsu balle yayi mata sannu da aiki kuma tabbas sunsan ita ke tunda sunga canji a girkin amma na aneesa daban ne, in safeena bata son dandanon girkinta ba ai Ishaq ya sani tunda a zariya baya cin girkin kowa sai nata, ita kuma safeena ida tayi nata da dare basa gayyatar ta ko da yake sun gayyaceta, sau daya ta je taga kamar da gayya suka kirata don su nuna mata iyakarta agidan wai su sarakan soyayya wata laila da majnoon ko romeo da juliet. Shi yasa ta yanke hukincin idan an gama zata dinga zuwa kicin din ta diba shima cin abinci daren dole dai ta hkr don bata son ganin wulakancin abubuwan da safeena kewa Ishaqa, ita kam daga yau ma ta daina musu girkin rana sa dinga cin na baba tunda ita ba er aikinsu bace. 61) Ya qara matsar hannunta yace,kinyi shiru sai tunani kike yi,ki gaya mini mana idan da abinda ke damun ki,gaki nan sai faman tunani kike na san ma a daki abinda kike yi kenan. Ta sake girgiza kai,yace maganar ma sangarta kike yi min ko sai na sayi bakinki ne? Nan ma shiru tayi, yace, lallai aneesa to Allah ya baki hakuri tunda na lura ni ma mai laifi ne,ayi mini afuwa. Sun isa wani private hospital kai tsaye ofishin likitan suka nufa kuma akwai sanayya a tsakaninsu,kuma tun a mota kafin su aneesa su fito ya kira shi ya gaya masa zai kawo patient dinsa. Shine a gaba suka shiga tare da sallama,likita na ganinsa yayi dariy yace,ran captain ya dade yau kaine da kanka,waye ba lafia? Ya nuna aneesa yace,gata nan amaryata ce ba lafia,amma cikin ciwon nata har dana shagwaba ko kuna da maganin shagwaba anan asibitin. Daktan ya saki dariya yace,a'a bamu da maganin wannan kai ke da maganin ka bari zan gaya maka. Suka tafa hannu suka gaisa aneesa dai na tsaye tana kallon ikon Allah. Likita yace,sannu amarya zauna ga kujera wannan mijin naki baya da kirki bai ce ki zquna ba,na lura kuma kina tare da jiri. Ishaq yayi sauri ya gyara mata kujera yace oya zauna kada ki fadi yanzu ki fara kuka don na san ki komai kuka kin zama a lallaba,auren zmani. Ta zauna likita ya fara mata tambayoyi tana bashi amsa. Ya dubi ishaq yace,bari in dubata,ya dauko abin awon jini ya auna ta yaga jininta ya soma hawa,yayi duk wasu en gwaje gwaje sannan ya dubi ishaq yace,madam na tattare da damuwa da yawan tunani hakan har yasa jininta ya soma hawa,zan rubuta mata magunguna amma don Allah ka lallashe ta ta gaya maka abinda ke damunta kayi mata maganinsa don in ba haka ba yawan damuwa da tunanin zai iya haifar mata da babbar matsala da tafi wannan,abinda bama fata kenan. Sannan abu na biyu zan auna fitsarinta mu gani ko akwai ciki sbda mu san irin magungunan da suka dace mu bata,likita ya juya da tambayar shi gun aneesa,yaushe rabon da ki ga aladarki? Shiru tayi sbda jin tambayar tayi wani iri,sai likita ya dubi ishaq yace,captain hala dai akwai cikin ka kaima an boye maka? Anyway rabu da ita yay zan fallasa maka ita. Suka yi daria,ishaq ya dubi aneesa suna hada ido ta risinar da idanuwanta qasa tace wa likita,gaskia dr bani da wani ciki,kada ka wahala gurin wani awon fitsari,likita yayi dan murmushi yace,kin tabbata baki da ciki in rubuta miki magunguna daidai da mara ciki? Tace Allah na tabbata,gashi nan zaune ka tambaye shi idan ma da cikin yafi kowa sa ni. MIJIN ARO 2***7 64) Duk sai kunya ta kma ishaq kada dai bakin yarinyar nan yayi subul ta fadi bai taba hada shimfida da ita ba tana a matsayin matarsa,lallai kam ya san bai yi ma yarinyar nan adalci ba ya rabota da iyayenta da en uwanta da mahaifarta ya zo nan ya ajiyeta kamar wata er aiki ko er karo a gidansa,gaskia dole yarinyar ta shiga cikin tunani da damuwa,hakika shine sanadin ciwonta,kai dole ma ya zo ya gyara wannan tsarin zama na su mara adalci,kazntaccen zama ne da ya sabawa sharia,zai yagi zuciyarsa da ke raya masa cewa a duniya babu macen da zata gamsar da buqatarsa irin safeena,itama fa aneesa a duk yadda ya bi da ita zata iya da shi,qila ma ya samu tafi safeena duk wani abu da yake ganin babu irin safeenar ,?kila ma juriya da kulawarta yafi na safeena idan har ya bata dama. 65) Tunda abinda yake so idan bata ga dama ba wata rana sai ta bata masa rai a wajen kwanciyarsu don ta dinga qirqire qirqire sai ya saya mata kaza da kaza shi kuma ransa na baci ace mace ba zata yi abu domin Allah don ta faranta ran mijinta ba sai in zai saya mata abinda ranta ke so. Likita idanuwan shi na kan ishaq yace,are u sure bata da ciki in rubuta magungunan? Ka dan akwai maganin da bai dace mace ta sha idan tana da qaramin ciki ba sbda karfinsa zai iya salwantar da cikin shiyasa dole a tambaya don a rubuta mata daidai da yanayinta. Ishaq yace,eh bata da ciki na tabbata. Likita ya rubuta mata magunguna tare da shawarwari akan ta rage damuwa da tunani. 66) A wani pharmacy masu magunguna masu nagarta ya tsyaa ya sayo mata magunguna,suna da supermrkt a hade suka shiga nan ma yayi masu sayayyar kayan kwalama iri-iri sannan suka tafi.Yayi lallashin duniyar nan a hanya ta gaya masa in akwai abnda ke damunta amma sai tace masa babu komai. Sun zo daf da kwanar da zata kaisu gida ne yayi fakib din motar daga gefen titi ya sauka daga titi sosai ita dai tana kallonsa. Ya juya sosai yana kallonta yace,aneesa nayi - nayi dake ki gaya mini abin da ke damunki ya ke saki tunani kin qi ko? To idan ba zaki gaya mini ba ina roqon alfarma ki kwantar da hankalinki ki daina damuwa,in ma ina da hannu cikin damuwarki to kiyi hakuri wallahi kina raina zuciyata ce kawai ke raya mini wani abu wanda ni na tabbata karya take kitsa mini ki taya ni addua nima ina nan ina addua ina qoqarin yaqi da zuciyar tawa ta bar kitsa mini abinda ba zai fisshe ni ba,ni kaina ina cikin damuwar kyale ki a sagale da nayi kiyi hakuri kinji? Ta sauke ajiyar zuciya tace,babu komai ni wallahi ba komai ke sa ni tunani ba sai kadaici,in banda shi babu abnda ke damuna. 67) Dadi ya kama aneesa jin cewa zata cigaba da karatu,babban burinta kenan ashe ishaq yana sane bai nuna mata ba.Ta gyada kai tace,ina so nagode.Ya laliba ledat da yayi sayayya ya dauko robar ice cream ya bude yace, bude bakinki in baki ice cream.Ta rufe fuska da gyale tana murmushin kunya duk ya kamata,yasa hannu yana kokarin janye gyalen,ta sake boye fuskarta yace,aneesa ko kin manta ni mijinki ne kike jin kunya ta.Tayi shiru,yasa hannu ya amshe gyalen gaba daya ya aje sannan ya debo ice cream din yace,come on bude bakin ki. Ta bude bakin ya diba ya bata ta sha,ya sake bata sannan ya mika mata cokalin yace ta bashi shima,ta debo xata bashi hannunta sai kyarma yake yi shi abin ma sai ya bashi dariya sbda ganin yadda ta rude,lallai wannan yarinyar danya ce bata san halin en maxa ba da sauran ta,haka ya fadi a ransa. Ya matso da fuskarsa daidai tata yace,matso na goge miki bakin ki ga ice cream nan a lebanki, ta dauka da gaske yake yi sai ta matso,caraf ya manne bakinsa da nata ya shiga lasar labbanta wai yana share mata ice cream din ne,tun tana zamewa har ta hakura ta kyale shi ya gama luguiguita ta iya son ransa,sannan ya kyaleta,shi kanshi a kasalance ya ja motar suka tafi,ita ma tana kwance a gefen cinyarsa jikinta gaba daya a mace yake,shi kanshi ya san daga shi har ita sun kai kololuwa a bukatuwa da juna babu ma kamar shi,amma bai san dalili ba sai tausayin yarinyar na rinjayarsa da kuma ganin ba zata iya masa ba irin safeena,shiyasa a kullum yake jin ba zai iya kai mata bukatarsa ba, 68) Sha daya da minti biyar daidasi suka shiga gida,a falo suka iske safeena ta zubawa kofar falon idanu,tana ganinsu ta sauke ajiyar zuciya tace,haba captain kasa na gaza barci ina nan ina tunanin ina kuka shiga daga zuwa ganin likita,na kira wayarka tana ta ringing baka dauka ba me ya faru ne? Hakika yaji ana ta kiran wayarsa amma a lokacin yana can a duniyar aneesa shiyasa ya share wayar bai ma duba ba balle yasan ko waye ya kira ashe ita ce,lallai da ta san me yake yi a lokacin kila da ya dawo ya tarar ta kusa hadiyar zuciya sbda ya san kishinta. Yace muna can asibitin ne anyi wasu gwaje gwaje ne shiyasa muka dade. Ya juyo ya mikawa aneesa daya cikin ledojin dake hannunsa yace,gashi magungunan na ciki,ki sha kafin ki kwanta,zan shigo in gani in ma baki sha ba. Ta amsa tayi musu sai da safe ta wuce daki. Tana wucewa safeena ta dubi ishaq tace,amma dai ba asibitin nan kuka tsaya har sha dayan dare ba kun biya wani guri ban yarda kuna asibiti ba yace,to ina zamu biya? Ta tabe baki,ina zan sa ni tunda bana tare daku shiyasa ka qi yarda na biku. Yayi murmushi yace,to ina kike tunanin zanje da yarinyar nan? Ki tuna fa sbda in faranta miki na sagalar da lamarin yarinyar nan,yau kadai don na tausaya mata na bata er kankanuwar kulawa shine abin damuwarki kin dai san babu yadda za ayi yarinyar nan tasha gabanki balle har ta kamo matsayinki,ko me ye naki na damuwa. Haka dai yayi ta lallabata har suka kwanta. Can wajen karfe daya na dare ya lura baccinta yayi nisa,sai ya tashi a hankali ya bude kofa ya fita ya nufi dakin aneesa sbda ya kasa bacci zuciyarsa na gurinta,yana son ya san wane hali take yanzu. 68) Sha daya da minti biyar daidasi suka shiga gida,a falo suka iske safeena ta zubawa kofar falon idanu,tana ganinsu ta sauke ajiyar zuciya tace,haba captain kasa na gaza barci ina nan ina tunanin ina kuka shiga daga zuwa ganin likita,na kira wayarka tana ta ringing baka dauka ba me ya faru ne? Hakika yaji ana ta kiran wayarsa amma a lokacin yana can a duniyar aneesa shiyasa ya share wayar bai ma duba ba balle yasan ko waye ya kira ashe ita ce,lallai da ta san me yake yi a lokacin kila da ya dawo ya tarar ta kusa hadiyar zuciya sbda ya san kishinta. Yace muna can asibitin ne anyi wasu gwaje gwaje ne shiyasa muka dade. Ya juyo ya mikawa aneesa daya cikin ledojin dake hannunsa yace,gashi magungunan na ciki,ki sha kafin ki kwanta,zan shigo in gani in ma baki sha ba. Ta amsa tayi musu sai da safe ta wuce daki. Tana wucewa safeena ta dubi ishaq tace,amma dai ba asibitin nan kuka tsaya har sha dayan dare ba kun biya wani guri ban yarda kuna asibiti ba yace,to ina zamu biya? Ta tabe baki,ina zan sa ni tunda bana tare daku shiyasa ka qi yarda na biku. Yayi murmushi yace,to ina kike tunanin zanje da yarinyar nan? Ki tuna fa sbda in faranta miki na sagalar da lamarin yarinyar nan,yau kadai don na tausaya mata na bata er kankanuwar kulawa shine abin damuwarki kin dai san babu yadda za ayi yarinyar nan tasha gabanki balle har ta kamo matsayinki,ko me ye naki na damuwa. Haka dai yayi ta lallabata har suka kwanta. Can wajen karfe daya na dare ya lura baccinta yayi nisa,sai ya tashi a hankali ya bude kofa ya fita ya nufi dakin aneesa sbda ya kasa bacci zuciyarsa na gurinta,yana son ya san wane hali take yanzu. 69) yayi sa'a duka kofofinta a bude suke,ya same ta zaune bisa sallaya tayi sallar nafila tana ta addua,sai ya zauna a gefenta,dadi yaji a ransa oh ashe dai matarsa mai tsayuwar dare ce wadda ciwo ma baya hana ta yin ibada? Shi bai taba ganin safeena tayi wata sallah in ba ta farilla ba itama a kurarren lokaci ta kanyi wasu. Tare suka shafa adduar da tayi ya dubeta yace,ashe baki yi bacci ba? Tace, eh banyi ba yanzu dai zanyi, yace kin sha magungunan ko? Tace,nasha ai bana kin magani nagi tsoron allura. Yace ashe yau da ance zaa miki allurar da na sha kukan shagwaba. Tayi murmushi ta mike ta cire hijabin jikinta ta dauki rigar baccinta ta shiga bayi ta saka sannan ta fito,ya dubeta yana dariya yace,ni kike gudu kada in ganki?lallai yarinya kina da aiki. Tayi murmushi kawai ta cire ribbon din da ta kama kalaban kanta suka sauka a gadon bayanta ta haye gado ta ja bargo ta kwanta sannan tace masa, bacci nake ji sosai ina ji har da maganin da ke sa mutum bacci cikin magungunan nan. Sai da safe kenan idan ka fita ka ja min kofofin. Yace, nace miki fita zanyi? Kwana na zo taya ki. Gabanta ne ya fadi, wane irin taya kwana sai da bata da lafia ne zai ce zai taya ta kwana, ya dai zo ne ya kara mata ciwo don ba kwana kadai ya zo yi ba. Sauri tayi ta rufe idanunta alamun har ta fara bacci, ya mike yana murmushi ya nufo gadon,ta dan kyala idonta tana ganinsa sai gabanta ya cigaba da bugu fat! Fat!! Har yazo gabanta ya tsuguna ya sumbaci lebenta da kuncinta yace,zan tafi tunda tsoro na kike ji har kina rufe idanu sai da safe, Allah ya qara lafia sai da taga fitarsa taji ya ja mata kofofin dakinta sannan ta sauke ajiyar zuciya ta soma bacci. Cikin dare wajen karfe uku bacci ya gagari idanun aneesa tunani da damuwa suka baibayeta na irin wannan zaman aure da take yi,kai da mijinka amma babu halin kuyi rayuwa irin ta maaurata sai dai yayi maka komai a boye sbda yana shakkar matarsa yana gudun bacin ranta 70) ko asibitin daya kaita yau ta san karfin hali kawai yayi ya kaita amma shi san bacin ran da zai tadda idan suka hadu,don ta gano hakan a idanun safeenan,ynzu ma wannan shigowar ta san satar hanya yayo ya fito tnda ko da mantuwa kafarsa bata taba tako dakinta ba ko da rana balle da dare irin wannan. Ta tashi ta dauro alwala tayi wata nafilar rakaa biyu bayan ta idat tayi salatin Annabi tare da yin istigfari,sannan ta karanta wannan adduat,tana yaye damuwa da bacin rai,ta saukarwa da mutum sauki cikin lamarin da ya shiga mai tsanani,ga adduar ALLAHUMMA INNIY A'UZU BIKA MINAL HAMMI WAL HAZANI,WAL AJZI,WAL KASALI,WAL BUKHLI WAL JUBNI,WA DHALA'IDAINI.................. ........... bai fito ba karshen da kyau sai da onga ta rubuta muku. Cikin ikon Allah albarkacin adduar data kwana tana yi,ga magunguna masu kyau ta sha,da gari ya waye sai ta ji tayi garau, don tun tashin asuba da zata yi sallah sai tayi wanka ta zauna ta tsara kwalliya ta daukar hankali cikin wasu riga da siket en malasia har da gyalensu,kasancewar aneesa ba maabociyar daura dankwali ba sai ta zauna ta gyara gashin kanta tamkar taje saloon ta shafe gashin da mayuka masu kamshi,kai hatta bakin aneesa idan tayi magana dadadan kamshi yake yi,ko wace kafa da lungu da sako na jikinta da zaka shinshina kamshi yake fiddawa,wannan wani sirrine da ba kowa ya sani ba amma ga kadan daga cikin sirrin sam! Aneesa ba ta yarda ta bar wata matsurar gashi ta fiddo gashi a jikin ta ba tare da ta aske ba,don barin gashin hammata dana gaba yana haddasa wari idan mutum jikinsa ya fidda zufa komai tsabtar mutum wannan halitta ne daga Allah,balle ma wasu sam basu iya tsabtace wadannan guraren ba sai mu kula. Ta yafa gyalen bisa kanta ta koma gefen gadonta ta kashingide tana sauraron kiraar abdurrahman sudais da ke tashi a hankali cikin dvd,idanunta a rintse tana tunanin halin rayuwat duniya. Gari yayi haske ta jiyo sallama tare da motsi a falonta alamun an shigo,ta zurawa kofa idanu sbda ta gano muryar mai sallamar 71) Ya karaso dakin baccin nata ya zo ya zauna daf da ita. Ishaq ne cikin jallabiya mai ruwan madara hannunsa rike da carbi yana ja,ga alamu daga masallaci yake dama ya taba gaya mata yana tsayawa daukan karatu bayan sallar subuhi. Ita ta fara gaishe shi,ya shafi gefen kumatunta yace,ya jikin? Ko da yake alamu ya nuna kinyi garau gashi har an tsantsara mini kwalliya. Tayi murmushi ta sadda kanta kasa,yasa hannu ya dago habarta suka kalli juna yace, wai ni har ynzu baki daina jin kunyata ba? Ko da yake laifi na ne da har yau na kasa rabaki da ita,bari zan yi maganin abin. Nan ma shiru tayi ya sake shafar gashinta na gaban goshi data gyara shi ya kwanta lamlam a gaban goshin ya soma shinshinar kan nata, ya ja numfashi ya saukar a hankali yace,wane mayuka kike amfani dasu a kanki da jikin ki har ma turaren ki duk kwaso mini in gani, kin iya zabe don kamshinsu akwai niimar dadi,ga jikinki yayi taushi da santsi, ta mike taje gaban madubinta ta debo masa kayan shafarta ta zuba a gado a gabansa,ya soma dubawa daya bayan daya sannan yace,cikin satin nan zanje england zan dubo miki irin su a can. Tace wadannan ma kai ka sayo su na cikin lefe ne. Yace okey na manta gaskia sun amshi fatarki,kina duba madubi kuwa? Ta amsa da kyar sbda yana maganar ne yana shafar fatar jikinta,ita kuma sai taji wani abu na mata yawo a jinin jikinta. Ya lura sarai ta shiga cikin wani hali amma sai bai daina abinda yake ba,sai ma ya canza salon wasan nasa, ya ja ta ya manne a jikinsa jinsa yake tamkar ya aiwatar da abnda zuciyarsa ke kwadaitar dashi amma sai wani sashe na shaidanin zuciyarsa yana kwabarsa. Ita dai aneesa tayi lamo a kirjinsa ta zama rakumi da akala sai yadda ya juyata duk da yake ya koya mata wasu wasanni amma sam ta kasa yi mai en abubuwan daya koya mata sbda ita wannan alamari ya dameta kullum sai dai yayi wasanni da ita har yau ya kasa raba ta da zullumi da fargabar dake zuciyarta,sannan sai ya gama dagula mata lissafi ya tattara ya kyaleta cikin bege da kewarsa 72) don kuwa gangar jikinta ta saba da wasaninsa,shin wai ina ya dosa ne? Me cece alkiblarsa dangane da wannan aure na su? Ita kam tana gane ta addua ba dare ba rana,ta zuba idanu ta ga shin ina ya dosa ne,kila kuma haka zasu yi ta zama,Allah dai yana gani ita kam!bata cutar da shi ko tauye mishi hakkinsa ba,Allah ba zai kama ta da laifin hakkinsa ba,ita nata hakkokin da yake tauyewa ta yafe masa tana adduar Allah ya karkato da zuciyarsa ya gane gaskia ya dawo hanya mai kyau IJIN ARO 2***8 Shinshinarta yake yana lasar fatar jikinta tamkar zai cinyeta, dadin kamashin turarukan jikinta ne ke fizgarsa, komai nasa ya kwance idanunsa sun kankance sunyi ja, alamun ya shiga rudani, tun yana mata surutai tana amsa masa har ta kasa gane me yake fada, tanaji tana gani ya soma kokarin yadda zaiyi ya rabata da rigar jikinta, abin ya gagara saboda rigar ta matseta, ana haka sukaji ana kwankwasa kofar falonta, ita kadai ce ta jiyi kwankwasa kofar falonta, shi kam ya riga yayi nisa ta rada masa a kunne, Ya Ishaq ana kwankwasa kofa kila aunty safeena ce, ya ja wani dogon tsaki ya sake makaleta ya cusa fuskarsa a kirjinta yana sauke numfashi tare da ajiyar zuciya, har sai da ya dan ji nutsuwa sannan yace taje ta bude kofar. Ta tashi jikinta a kasalance ta lalubi dan kwalinta ta tattara gashinta da ya hargitse ta tura cikin dankwalinta ta daura sannan ta je ta bude kofar. Safeena ta gani a bakin kofar ta bata hanua tace, shigo mana aunty, tace no dama na zo inga jikinki ne, da alamu ma kinji sauki. Idanun safeena karaf! Ya kai bisa silifas din Ishaq na fata zube a falon, ta dubi Aneesa tace Captain ya shigo ne? Gaban aneeesa sai ya da ya buga tas! Tas!! Tamakr wadda aka kama kwarto tace, eh yanzun ya shigo yana ciki tace ok yayi dai2. Sai kawai ta huya ta koma abinta, aneesa kam tsayawa tayi anan cike da zullumi da kyar ta ja kafa ta koma dakin. Ta iske Ishaq kwance bisa gadonta ya shige bargonta, ta zauna a gefen ta zuba uban tagumi, ya dan bude idonsa ya kalleta yace, ya akayi ne? Naga kinyi tagumi, tace ba komai Aunty ce ta zo duba jikina tana nemanka. Yayi murmushi yace shine kika zuba tagumi kamar aan ga mijin da banaki ba adakinki? Oya zo ki hau nan ki kwanta muyi bacci yau ko ofis ban zuwa jinyarki zanyi. Ya nuna mata yalwataccen kirjinsa wai ta kwanta, tayi shi a zaune ta kasa motsawa, ya dubeta yaga ta narkar da idanu tamkar zatayi kuka yayi dariya tare da yaye bargon da ya rufe yace, bari inje kiran auntyn naki yi hkr kada kiyi kuka dan nasan halinki. Ya mike ya shafi gfen fuskarta ya fice, ta bishi da kallon so da kauna tare da wani irin matsanancin begensa, ita kam sam idan suna tare da bata kaunar su rabu, amma ya zatayi tunda ta auri mijin da ba nata ba, ita kadai MIJIN ARO inji matarsa, kuma zahiri haka ne tunda gashi ma ya shalleka ya barta ya tafi gurin matarsa, kai lallai duk wanda ya auri mijin wata tabbas bai more rayuwar aure ba, don haka baka da wata sakewa. Yana zuwa dakinsa yaga bai ganta ba, hakan ya tabbatar masa tayi fushi kenan, don yaje dakin Aneesa, ikon Allah shi da matarsa babu halin ya rabeta sai jidali ya tashi. Ya kada kai yanufi dakinta ya iske tana sanyawa yara uniform ko kallo bai isheta ba ta cigaba da abinda takeyi, shima sai ya dauki uniform din yana taya su, yana yi yana wasa da yaran har aka gama shiryasu, direbansu yayi horn kowa ya suri lunch box dinsa suka sumbaci Ishaq da safeena haka sukeyi duk tyn din da zasu sch suka fice. Ishaq yana ganin fitarsu ya janyo jikinsa yana cewa, come on ma baby, me ya faru early in d mornin kike fushi? Ta galla masa harara tace pls kada ka ka kirana bbynka ka tashi ka koma inda bbynka take bani ba, tunda har ka gaama yayina. Nayi nada ina tsoron ranar da za'a wayi gari ka karkace zuwa gurin yarinyar can ashe ranar na kusa, duk abinda kakeyi ina kallonka fah, jiya cikin dare na dubaka baka makwancinmu, kuma baka toilet hakan ya tabbatar min gurinta kaje, wannan bai isheka ba yanzu ma kana dawowa masallaci ka je can ma ka tare, me kake son ka nuna min? Kada ka manta ni safeena ba irin matan nan nan bane za'ayi wa rawa kai don ayi sabon aure, in haka zaka bullo to nima zanyi maganin abin. Ya kamo ta ya soma lallashi, haba my Queen me zanyi na rawar kai, ina abin yake, yanzu don Allah me yarinyar can ta fiki da har zanyi rawar kai akanta, in banda albarkacin bata da lfy kuma bata da kowa, kema kinsan babu abinda zai kai kafata dakinta, ko kin taba ganin naje inda take? Don Allah ki kwantar da hankalinki babu mace da zata zarta ki a zuciyata balle har ta iya kwace miki ni, wane ita babu mai iya jimirin daukar dawainiyata sai ke. (Kunji kadan daga halin maza ko?) Haka yayi ta lallashinta da nuna mata babu tamkarta a gurinsa. A wannan ranar dukkansu suna gurin aaiki yayarsa Hannatu ta zo tamkat daga sama Aneesa taga zuwanta saboda tsananin murna taga na gida idon sani bata san tym din da tayi tsallen murna ta rungumeta ba tana murna ta manta sam yar mijinta ce. Ta jata dakinta tana tambayarta diyarta kuma kawarta sadiya, tace tana gida da tare zamuzo, nima mun kawo diyar aminiyata ne da aka yiwa aure zan ma baki adress dinta ita ma nabata na nan gidan sai kuyi zumunci tunda Allah ya hadaku gari daya. Aneesa ta tashi take kicin ta hado mata abinci da abin sha ta kawo mata suka zauna suna ta hirar bayan saduwa, Yaya hannatu tace da banyi niyyar biyowa nan ba hajiya ta matsa wai sai na zo gani mata ke ita dai har yanzun hakalinta bai kwantaba da zamanki agidannan, amma idan tayi miki waya sai ki fadan mata komi lfy, baki da matsala bacin alhalin tasann ba zaki rasa matsalar ba boye mata kawai kikeyi, ni kaina gashi nazo naga duk kin rame, wlh da ganinki wani abu na damunki. Aneesa yai murmushi kawai tace, wlh kwana2 ciwo nayi kika ga na rame har asibiti sai da ya kaini amma sun ban magani. Jin haka yasa Hannu washe baki kilan an sami rabo ne tace, ayya ai babu wanda yasan baki da lfy ko hajiya bai gaywa ba tabbas da kingata tazo dubaki. Allah ya tabbatar mana da alkhairi, kice zanjewa Hajiya da albishir zata sami sabon miji. 72) Aneesa ta sunkuyar da kai cike da kunya tace, Allah bani da komai ciwo ne kurum ki kyale Hajiya kada ki tado ta tana fama da nata jikin. Nima yace idan ya dawo tafiyar da zaiyi zamu zo. Ita dai yaya Hannatu ji Aneesa kawai tayi, amma bata yarda da zancen wai bata da ciki ba, ga alamu nan ya nuna a jinta tayi fari tas! Jikinta yayi lukwi2 fatarta sai fdda annuri takeyi. Ta manta yanzu aneesa cikin hutu da sanyi Ac take dole ne komanta ya canza, don ba ta sami kwanciyar hankali da kulawar miji ba ki da ba za su gane ta ba. Ishaq ya dawo saboda Aneesa tayi masa waya, ta gaya masa zuwan yayarsa, ya zo suka gaisa sannan ya koma ofis, ita kuwa gimbiyar tasa da ta tashi nata gurin aikin kauyen birnin gwari suka wuce ita da aminiyarta saboda cewarta taga Ishaq ya soma rawar kai tana tsoron kada yarinyar nan mai shagwabar tsiya ta sace mata zuciyarsa, gara tun wuri ta dau mataki. Boka yaxe ke me kika fahimta tsakaninsu, duk da dai munyi yadda kwanciyar aure ba zata taba ratsa tsakaninsu ba, amma ga alamu ya zaku da lamarin yarinyar kuma ina da shawarar matakin da zamu dauka yanzu. Tace ko meye matakin na yarda ka dauka. Ya dauko wasu kullin magani guda2 ya bata fari da baki yace, kinga farin maganin nan ta yadda za'ayi yai ki kwaba shi da miyan bakinki ki tura a gabansa, zai narke ki tabbbatar da mijinki ya sadu dake a washe garin, da kuma wannan bakin zaki zuba shi a abun sha ki tabbata ita kishiyar taki kin bata tasa. To kuwa muddin ta sha wannan shikenan kun banbanta zta zama kamar ruwa ke kuma za ki zama tamkar zuma a gurinki mijinki, ko kin taba ganin an hada dandanon zuma da na ruwa sun daidaita? Ta girgiza kai ya saki dariya yace, to da zarar ya sadu da ita sai jita salam, daga ranan ba zai sake marmarin ba amma idan akayi yadda ba zai sadu da ita ba kwata2 shi da danginsa zasu gano dasa hannunki, amma yanzu babu mai gane ki shi kuma ba iya fadi zaiyi ba, koma ya fadi za'a dauka halilltarta ce haka suyi ta dibga mata hakukuwa don tayi ni'aima to ko gidan er skkoton da er nijar zata tare su gare ni'imarta bazata dawo ba. 73) Kuma ko ta dawo kinyi mata fintinkau saboda wanna da zaki turara a gabanki, ba ma ita ba ko yana neman mata bazai taba jin mace mai ni'ima irinki ba, dole duk inda ya tado da tsiminsa sai ya nemki. Ita da aminyarta sukayi murmushin nasa suka aje masa rafae dubu ashin sukayi godiya suka baro kungurmin dajin cike da farin ciki. Sai gab da magriba safeena ta iso gida batare da zullimn komai ba dama ta riga ta sharawa maigidanta karyar idan ta tashi ofis zasuje sunan abokiyar aikinsu data haihu. A falo ta iske Aneesa da Yaya hannatu wadda ta so wucewa zaria ya hana yace sai ta kwana. Da murnarta irin ta en bariki ta tari hannunta suka gaisa tare da taba hira sannan ta wuce dakinta, ranar dai kusan sha biyun dare suka kai a falon nan har da ishaq ana hira sannan kowa ya nufi makwancinsa, da kyar ya hannatu ta yarda zata kwana dakin aneesa don da tace ita a dakin baki ko yara zata kwana. Sunyi shirin kwanciya ne ta dubi Aneesa tace, kinga ni ki bar jin kunyata In kinsan yau ke kike da girki to ki kama hanya ki tafi gurin mijinki. Ni bana son sshiga rayuwar mutane babu ruwana ko ni kika zo kwana gidana zan barki in tafi, Aneesa tayi sunkwi da kai tana dan murmushi tace Allah bani bace da girki. Tace, hum! Yarinya ni fa na lura da wasu abubuwa a gidan nan, amma ba komai muna na kai kukan mu gurin Allah zai magance mana. a wannan daren safeena tayi amfani da kullin maganin nan, subhanallah... ai ishaq hauka ce kadai beyi ba amma ya dmauce akanta yayi surutai da abubuwan da bada faduwa har se da ta dinga toshe masa baki sbd kada a dinga jiyo muryarsa gda ga sirikarta , ga dare da daukan duk wani motsi yakai ko ina....ko baccin second daya basuyi b suna aikin aby daya dama kuka gwani ne da mace bata isarsa ya kuma hadu da irinsa , ga armashi da ka qarawa abun tfy tayi dai dai.. da kyar ya iya xua sallar asuba dan ma ta xame masa jinin jiki ne... amma yana dawo wa ya dora daga inda ya tsaya .. ita kanta taji jiki dan da kyar ta kwaci kanta taje ta yiwa kanta axaba da dettol da gishiri sannan ta samu saukin axabar data siyowa kanta...shi kansa ea safe a xuciyarsa abb yayita bashi mamaki duk da dai yasan dama matarsa ba baya ba amma yau komanta ya xarta na kullum...se kawai yadauki lamarin a matsayin canjin yanayi. be san aikin surkulle bne....kafin yaya hannatu ta tafi duka suna xaune a falo suna karyawa se ta soma yiwa qaninta nasiha a fakaice tana cewa : hajiya dai tace in qara jadadda mka akan amanar diyar data baka dui da dai ga dukkan alamu ka rike mata amanar diyar amma dan Allah ka qara akan wanda kakeyi...gasunan dukansu amana ce a wajenka dai dai da kwayar xarra idan ka cuci daya daga cikinsu ko kuma kuka hada baki da daya kuka cuci dayar toh xajuga hukuncin Allah... dan hka tun kafin Allah yayu mka hukunci kai kayiwa kanka ta hanyar gyara kura kuren cikin gdanka idan akwaisu idan kuma bbu su toh haka mukeso... Alhamdulillah anisa ta tabbatar min cewa batada matsala da kowa a cikin gdan se kuci gaba da hakuri da junanku tunda Allah ya hadaku a inuwa daya ...Allah yayi muku albarka da xuriyarku baki daya amin. jikin ishaq yayi sanyi hakika akwai hakukuwa dayawa dayake tauyewa aneesa amma dayake natar rufin asii ce se ta barshi da halinsa tabbas idan beyi gaggawar gyarawa ba Allah xai kamashi ko ba jima ko ba dade...ita ko safeena a ranta ko oho yaje yayita bata hakkinta a karo na farko xai fuskanci bakin ciki...xai ji mace ba irin macensa ba.... ita kam harta qagu hakan ta faru taga wani irin mataki xai dauka.......da dare kafin yatafi sallah safeena tayita tunanin wace hanya xatabi tabawa aneesa maganin nan a cikun abnsha tasha tunda ko an gayyaceta cin abnci ma ba xua take ba ko da an matsa nata taxo ma ba lallai tasha wani abu ba.... tana cikin wannan tunane tunanen ne dabara ya fado mata ta tashi t dauko lemo coke ta bude tasha kadan se ta xuba garin maganin ta kira suhail tabashi se tace yaje yakaiwa anty ta bude nasa inta bude se yace tasha taji da dadi in tasha se ya kawi mata sauran xata bashi wani... se da ta tabbata ta rufe robar sosai ynda baxai iya budewa ba shikuma yahau nurna sbd dama yanaso ace yaje dakun anty yahe yakaimata .... ta karba ta bude masa se yace ki sha kiji da dadi? se tace ayyah ai bana shan coke dama dai fanta ce nan ya fara kuka wai dole se tasha se ta karba ta kurba har kusan rabi sannan tabashi sauran ya fta da gudu yana xua ya bata se yace kinga anty tasha dayawa kema kisha se tace a a ni ai banashan irin wannan se ta dau fanta tabashi ... ta shuga bayinta ta xubar da sauran ta sheke da dariyar mugunta tace shegiyar yarinya yay mijinki xai dandani gaibu dan da kaina xan tura miki shi...... Neman hakkinsa wajenki dan nasan abnda na taka..daga yau baxai sake marmarinki ba kin xama salamatua ta sheke da daria ita kadai a cikin bayin sannan ta fto... Suna cukin cin abbcin dare ta takali ishaq da xancen: captain ina ganin yarinyar nan fa ta kagu ka bata hakkinka tunda kaga har qararka takai gun yaya hannatu...yace haka kika gani? Nikuma se inga kamar bata wani damu ba... Tace wa? Yaran ynxun ne xakace bata wani damu ba kawai dai tana hkr ne, kawai yau ka gayyaceta dakina taji abbda akeji...yadan tabe baki kanar hukuncin beyi masa dadi ba nan kua farinciki ne fal ransa yau an sakar musu nara suyi fitsari son ransu yace ai da kin kyaleta dan ni gani nake ma baxata iya daukata ba kamar nayi mta nauyi...tayi murmushi tace ai ba a nan take ba tunda budurwa ce kai xaka koyamata mata ai xata iya mka kila ma ta qureka... Ya jaa tsaki yace nidin? Ko kema baki isa kin kureni ba balle ita.. Tih shikenan xan gayyato ta amma nasan ko kusa baxata kamoki a komai ba se dai inyi maneji....tayi murmushin jin dadi dan tasan gsky ya fada tayuwa aneesa xarra... Suna gama cin abinci bata wani bata lokaci ba ta debi yaranta ta kaisu makwancinsu... Itama sbd kishin yau ta bada aron mijinta tayi nata dakin shima yayi nasa... Maimakon yayi dakinsa se ya xarce na anisa tana xaune akan stool din madubi tana shan hollandia suka hada ido ta madubi suja yuwa junansu murmushi...tasha wata yaloluwar rigar bacci iyakacinta rsabin cinya be san sanda ya shafi gefen cinyarta ba ta runtse ido yayi murmushi yace kinyu shurun bacci kenan tace eh ynxu xan kwanta... Yace aneesa baki taba kawomin xiyarar kwana dakuna ba meyasa? Ta dubeshi da mamaki tace ai ba a gayyaceni ba kar ace nayi shishigi... Yace ke da dakin mijinki wa xaice kinyi shishigi... Ai kinada damar shiga kamar kowace mace a gdan nan amma tunda kince hka toh ina gayyatarki...ya shafi fuskarta ya wuce yaba cewa kar ki damu bacci kawai xaki tayani sbd yaga damuwa qarara a fuskarta .... Tana xaun tana ta tunani tsananin fargaba da kaduwai suja kawo mata xiyara wai yau utace aka gayyaceta dakin mijinda aka gaya mata matsayinsa wato mijin aro ... Toh qila yau anbata aro ne ko kuma qila yaji waaxin da yaya hannatu tayi masa.... Da taga xama baxai mata ba se ta mike ta fara shurin xua turaka ta sake rigar jikinta ta saka wanda yafi na daxu kyau da daukan hankali...ta shiga bayi ta tsaftace bakinta ta xuba tyraruka masu qamshi wanda akayisu musamman dan kwanciya da miji...gashin kanta ma ta gyara shi amma bata kmaba kawai dai ta xubashi a bayanta da dauki doguwar hijabinta ta saka.... Shikuma yagaji da jira ya dauki waya ya kira ta tana dubawa taga YAYANA a screen din se tayi murmushi ta amsa muryarta na rawa tace ganinanxua......ta kshe wayar ta tunkari dakinsa.... Zaune akan gadon dakin nasa ta taddda shi yayi saurin tashi ya taryeta ya xaunar da ita yana cewa na qagara kixo me kika xauna yi?... Tayi shuru yace wannan hujabun bakya jun xafi ko in cire miki shi? Ta qara yin shuru idanunta na qasa yace: kinada alwala muyi sallah? Tace eh yace good tih tashi muyi sallah... Ta tashi dayake hujabinta har qasa yake ja..yajasu sallah raka a biyu suna idarwa yayita musu addua sannan ya kama hijabib ya cure mata shi wani ni'imtaccen qamshi ne ya kawo masa xiyara .. Nan da nan yaji jikinsa ya mace ya daujeta a dora bisa gadonsa shima yabi yakwanta a kirjinta anan ne yaji tsaanin bugun da qirjunta yakeyu ya dago ya kalleta yace aneesa tsorona kikeji? Tace a a yace toh menene tace bakomi... Fadin bakomi datayi shiya bashi damar cugaba da abbda yayi niyya inda ya canja fitila daga haske xua kalar bacci....tana gani ya xare er rigar dake jikinta.. Dayan bayan daya ya rabata da duk undies din da suje jikinta...wanda dama ta saka su ne dan karyace batada kunya amma basuda anfani indai wajen mijunka xakaxo....ta saura bbu komai a jikinta gsky bacin a kwau duhu da baxa ta yarda yayi mata hka ba..wasannin daya saba nata na yau ya wuce na kullum dan ya rikitata shima kuma ya rikice shi kadai ke bidirinsa duk da dai itama a dan karance karancen da takeyi tasan abbda yakamata tayi masa amma be kamata ta nuna nasa a daren farko ba a matsayinta na farin shuga gara dai ta bari ya koyamata... Tanajunsa yanata rada mata abbda xata masa a kunne ........ba qaramar wahala aneesa tasha ba a karon farko dan kua ji tayi kamar xata bar duniyar nan sbd wahala har yayi ya gama bata daina kuka ba...tanajinsa ya shuga yayi wanka ya fto ya dau filo ya koma kan sallayya dake gefe yayi kwanciyarsa hakan ya bata mamaki...shin wai be san illar dayayi mata bne yanaji tana kuka amma ko yaxo ya lallasheta toh kodai haka maxan suke da sun biya bukatarsu se su barka ka qarata....wannan halin ko in kulan shi ya sanyata ta kwana tana kuka duk da tsami da jikinta yayi....tunda ya fta sallar asuba shuru be dawo ba ita kuma tana nan tana jiransa yaxo ya taimka mata dataga bashida niyyar dawo a daddafe ta tashi tashuga toiket dinsa Allah ya sita akwau ruwan xafi a heater da dettol ta gasa jikinta sannan ta fto ta sanya hijabnta tayi sallah tana xaune busa sallayya yadawo kota kanta bebi ba ya dane gado yayi kwanciyarsa... Ganin haka yasa ta barke da kuka tana tambayar ka ta toh ko dai be sameta bydyrwa bne yake ifushi da ita.... Ita dau tasan bata taba sanin wani da namiji ba bbda shi kuma duk wahakar dataji mata naji a daren farko tajishi kamar ma nata yafi na kowa toh meye dalilinsa na bangarar da alamarunta?..... Ta tsananta kukanta me sauti tare da ajiyar xuciya an da nan se hankalin ishak yatashi yataso yaxo gabanta ya xauna yace: aneesa neyafaru kiketa kuka..tun fa daren jiya kiketa kuka..cikin muryar kuka tace bakomai...yace baxai yuwu bakomai kiyita kuka ba.. In dan abnda nayi maki ne kiyi hjr ni a ganina murna yakamata kiyi ma... Tace murna? Murnar ne xanyi? Tun daren jiya naga ka kauracewa gadon da muka kwana gashi ynxu ko kallin arxiki ban isheka ba kila ka sameni ne ba a cikakkuyar budrwa ba.....shiyasa tun ynxu ka fara wulakantani nikuna har ga Alah babtaba sanin wani da namiji ba bbda kai...ta qarasa maganarta tana kuka... Ya tallabeta a dora a kirjinsa yana shafan gashinta yace dari bisa dari kin adana min budurcinki ni kadai kika mallakawa jikinki kuma nayi matukar farun ciki mara misaltuwa abbda ke damuna daban ne a xuciyata be shafeki ba... MIJIN ARO 2***9 .be shafeki ba kinji? ta gyada kai tare da narkewa a jukinsa... yace kiyi hkr na tsaya daukan karatu a massalaci yasa banxo na taimaka miki kinyi wanka ba...harynxu kinajin ciwon ne? na danji sauki se dai inaji kanar xaxxabi xai kamani...yace eh dole kiji hka sbd rashin sabo naji miki ciwo dayawa ko? ta gyada kai tare da boye idanuwanta a kurjinsa ya sake natseta yace: kiyu hjr tsaytsayine ki dinga shuga ruwan xafi xaki warke very soon...kidayake se anyi na yau gobe in antynki ta karbi girki se kiyi jinyar ko...ta soma kukan shagwaba tana girgixa kai tace a a wallahi baxan iya ba ni ko yau ma xan bata girkin ba ybxu xan warke ba yayi daria yace doke fa ki xama jaruma dan Allah ya hadaki da jarumin namiji kar ki yarda ki xama raguwa....yatashi yadauko panafol ya hada mata tea ya bata tadha da kansa ya daujeta ya dora bisa gado ya lullbeta da bargo yace ki samu kiyi bacci kinji bari inje in dubo antynki... tace toh amma in yara suka nemeni a daki basu ganni bafa yace xan fada musu kina dakina kina bacci bakida lfy ...ta marairaice tace dan Allah karka fada musu ko anty ma banado tasan na kwana anan... yace aww kunya kikjekar ace kinxo kin kwana a turakar mijinki? toh ai ta riga ta sani yncu ma xance mata bakida lfy tayi maki farfesu...dan Allah kabari wannan ai fallasa xakayimin yace ai har hajia ma xan kirata a waya in fada mata ... ta soma kujan shagwaba tace dan Allah karya fada ya fuce yana mata daria....taja bargo tana murmushi hmmm in bacin tanajun kunya ma ai ba hajia ba kiwa ma xataso ya san ya sameta budurwa musamman ma hanne da take nata sharrin bin maxa....dakin safeena ya nufa ya isketa tana shurya yara xua makaranta m. ta dan dubeshi ta kawar da kai gefe kamar taga kashi...tunda yaga hka yasan ba kfy kishin ya motsa se ya samu dan gefenta ya xauna se yysra tayi caraf ta dane cinyarsa ta fara yi masa wasa shikam hankalinsa na kan gimbiyarsa...yace toh tunda baxaku gausheni ba kina fushi dani ni bari na gaisheki ina kwana? ta dan tabe baki..fushi? fushin me xanyi? me kayi min? ina xan sani In na ajwai abbda na miki kefa kika tursasa ni akan se naje toh ni kuma meye nawa a ciki? ta tabe baki meye kua naka a ciki tubda ka samu yarinya qarama kunata shan budurinku dunuya ta muku dadi inaji ma yau ko sallar asubahi bka fta ba...qika na se ynxu kuka tashi dan anjwana bbu baci..... yatafa hannayensa yana salati yace kai safeena abn naki harda sharri kuma..wallahi ni ban na dade da dawowa daga sallan ba tayi banxa dashi ta gama shurya yaranta ta hau hada musu abun kari.....ya dubeta yace me akayi mani ne na kari dan yunwa nakeji? ta juyo ta kakkeshi tace yunwa? yo ai me girki ita xata hada mka abn karyawa bani ba tunda an raba girki da safe ne girki se ta fto ta hadawa en gda abnda xasu karya dashi kaga kenan yau ma uta yakamata tayiwa yara abn karyawa bani ba... yayi murmushi yace: hakane fa amma kinga namanta da taxo tayi amma kiyi mata afua kinga dama batada lfy gashi kuma kinsa na qara nata wani ciwon kinsan fa sabuwar shuga ce..... ta kalkeshi shekeke tace dama kaxo kaban lbrn ka kwana da mace ne kaxa da kaxa ya faru? lakkai na janyo wa kaina wulakanci amma xanyi maganin abun..ni bana nufin in wulakantaki ai bbu wata nace da xataxo in wulakantaki dominta na rga na fada miki tun kan yarinyar nan taxo kinfi qarfinta...kin xarta ta a komai tunkan ma hakan ta faru balke ynxu kuma se na dada ganewa ashe mata suna suka tara .ke ta daban ce yarinyar nan ba irinki bace dan kinyi mata pintinkau..ki kwantar da hankalinki kin banbanta da ita..jin wadannan maganganu yasa sfeena taji dadi a ranta lallai tarkonta ya kama..tunda gashi har ya furta banbancinta da aneesa kam xata cigaba takamarta son ranta domin itace er gaban goshin mijinta amma a zahiri se ta tabe baki tamkar bata taba gane me yake nufi ba tace: dan Alkah ni kada ka cika ni da dadun baki ku maxa bakuda tabbas ga bakuda magana daya ita kam jiya ka luluka duniyarta ka xuba mata xance da allashi da kalaman soyayya.. nikuma ynxu kaxo kana mini nawa irin dadin bakin ni kawai ka bar ni injida bakin cikin dana kwana dashi jiya.... nina banuda banbanci yanda kika jwana haka na kwana na kwana ina kunci yau ma xaki amshi girkinki nidai na naidashi kwana daddaya.. baxan iya kwana biyu cikin kewarki ba a majwancuna...tayi murmushi a fili inda xuci dadi ne ya baibayeta.... ta mike ta barshi nan xaune ta raka yar mota suka wuce makaranta tana dawowa ta gama nata shirye shirye. yana xaune yana kallonta ta tafa yalolon gyalenta se xuba uban qamshin turare takeyi tamkar a gda xata xauna ba unguwa xataje ba kuma ya sha gaya mata haramun ne saka tyrare udan nace xata fta dan laifinta kamar laifin ne xina ne amma uta kullum bataji...ta dubeshi tace ni xan wuce gurin aiki dan inajin jai yau ka fara hutun angwanci ba maganar xua ofc se tace asha anarci lfy amma ka shuga ciki ka sama muku abu me kyau kuci dan kuji dadin amarci... ta juya tana takun nan nata na kasaita ta barshi nan xaune cike da al'ajabun al'amuranta...yana nan xaune har ya jiyo tashin motarta sannan yatashi yaja kifofin ta ya rufe mata sannan yatafi dakinsa ya usje anisa tana bacci hakan yasa be tasgeta ba ya ajiye mata nite akan side drawer ya fada mata ya tafi ifc bayasin yatasheta ... se wajen sha daya ta tashi a lokacin baba har ta xo ta kama aikinta ta shiga kicin din suka gaisa ta soya indomie da kwai da sardine ta xauna suna ci suna hira kuma itama baban ta xuba mata nata.... da yamma lokacin safeena na kicin se abeesa ta shiga don shirya abncin dare...ta dubeta tace ne xakiyi? tace girki xan dora tunda yaya ishaq yace nudinga yi kwana bibiyu.... tace aw be gaya miki ya mayar kwana daddaya ba... yay ni xan ansa kinsan be saba da irin exchange din ba yace baxai iya ba... aneesa abn se ya bata mamaki tace lallai wannan natar idan na raga mata xata maidani abn takawarta....bari tayi maganinta tunda kunyar nara kunya asara....eh tih ko da xanuyi kwana daddayan kamata yayi kibari inyi kwana bakawai inda sharia tace ayi idan an auri budurwa se kiyi hkr mubi tsarin musulunci ... wannan maganar se ya tunxura safeena tace ina ruwana da kwana bakwai inki ni nasan be miki kwana bakwai bne tun yayshe aka kawoki gdansa...watanninki nawa da xaki cemin yau kika fara jwana da da namiji come on fta min daga kicin ko jiyama da kikaga ya kwana daje tausayinki naji naga kin qagu har kina kai qararsa wajen yayarsa tana masa waaxi tih jia na baki aronsa yau kuma inada bukatar mijuna shima yana bukatata........ Don baki yi marmushin takaici tace, haba Aunty ai ni da kin gaya min mijin kike so sai in bar miki, in dai girki ne zanyie ke ki rike mijin meye abin zafi, ni kin ganni nan ina tsoron shiga hakkin wani, gara ni a shiga nawa. Ta juya ta fice a kicin din ta barta tana cin gaba da nanata xancen. Tunda ta shiga bangarenta bata sake fitowa ba, Ishaq ma bai nemeta ba, har garin Allah ya waye, tabbacin girkin nasu ya zama kwana daddaya kenan don da ya nemeta, ita kam hakan kwana bakwan ma da ya kamata tayi duk ta yafe tunda matarsa ma tace babu ruwanta da wani kwana 7 ai ba yau aka kawo ta gidan mijin ba, gara ma ya kyaleta tayi jinya raunukan da yayi mata. Da yamma ta shiga kicin ta shirya lafiyayyen girkinta ta shirya bisa table, tana cikin shiryarwa ne Ishaq ya dawo daga ofis ya ratso ta dining are din yana yi mata sannu da aiki ita yayi saurin amsar jakar hannunsa ta kai dakinsa. Ta juyo zata fita yace ki shiga bayi na ki hada min ruwan wanka, tace to! Ta juya ta shiga bayinsa sum2 zata fita ya riko hannunta yace ina zaki? Zo ki tayani wanka. Gabanta ya buga ras! Tayi saurin cewa don Allah kayi hkr, ni kunyar ka nake ji. Yayi dariya, kunyata? Ina ce shekaran jiya na fara cire miki kunyar nan? To shikenan tunda har yanzu da saura anjima zan iddasa cire rahowar, jeki ki gama duk abinda zakiyi ki dawo nan dakin. Da saurinta tace to zanzo, ta kosa ne ya sakar mata hannu da yake ta lallayawa, yana shafarsu. Duk da Aneesa na fargarbar kuma faruwar wani abu a tsanakinta da mijinta, hakan bai hanata amsa kiran nasa ba da ta kammala komai ta sake ziyarta dakinsa a kawo na biyu kenan, cikin ikon Allah bai mata abin da take fargaba da sai dai en wasanninsa da ya ba mata, da haka har bacci yayi awon gaba da su. Ahalin yanzu a kalla sun sami fiye da sati 2 da daidaituwa al'amuran aurensu, amma tun daga ranar farko Isha bai sake nemanta ba, abin ma da ta lura duk ranar girkinta bai cika kiranta ba, itace ma kawai ta kanje tunda yana nuna duk mai girki ba sai ya kirata ba dakinsa ne makwancinta, shiyasa ma take zuwa, amma da ta fuskanci wasu sauyi al'amura daga gare shi sai ta dauke kafarta daga zuwan, sai in shine ya kirata kuma ko taje babu wata alakar aure da ke hada su, sabanin ranar girkinsafeena wanda ta lura har wani rawar jiki yakeyi, ya na wani nan2 da ita, ita kuma ta dinga sham kamshi kenan, ranar a kanta yake lalacewa baya tuna kowa saboda lallashinta. Ko ya dauketa su fice super market ya lafto mata sayyayar lallashi, idan aneesa na da rabo a sayayyar sai a turo suhail ya kai mata dakinta, idan bata da rabo kuma sai taji shiru. Tun wadannan abubuwan ba sa damunta har suka fara damunta, ita kuma ta rasa dalilin faruwar hakan. Saboda basu taba samun sabani da shi ba, dai2 gwargwado tana yi masa biyayya da kyautatawa da duk abinda tasan shine ra'ayinsa da saurinta takeyinsa, wanda tasan baya so tana kiyayewa, amma ita ta rasa gane kansa, tana son ta tambayeshi amma tana tsoron kada yayi tunanin tayi rashin kunya, don yaki nemanta ne, shiyasa zata zura masa idanu ita dai ta san har ga Allah bata da laifi. Safeena ce girki kuma ranar ta kasance ranar karshen mako, duk suna gida da yake da safe suke amsar girki. Ishaq ya soma rawar jiki akanta, ( wannan fa surkullen bola ne ka tayin tasirinsa akansa saboda rashin yin addu'a, shi yasa idan muha mazajenmu a irin wadannan yanaayi to mu dukufa ba bacci muna kaiwa Allah kukanmu, koda su basu samu damae tsayuwa suna tsare kansu ba, idan mun muna addu'a sai muga sauki abin amma idan mukayi biri to lamarin mune masu cutuwa fiya da su. Allah ya kare mana su Ameen). 86) Shi a tym din yake idan safeena ta juya masa baya kila ma mutuwa zaiyi saboda ji yake anan duniya komai nata yafi na sauran mata. Ita kuma da ta fuskanci hakan sai take gara shi, dan ko saduwa ya zo yi da ita sai ta gaya zubda hawaye ko kuma tace abi kaza take so ko kudi, jikinsa na rawa zai dauko ya bata, sannan take amince masa. Aneesa kam kwata2 bata agabansa tun ranar farkonsu yaji ta salam. Wani abokinsa likitan mata yaje takanas yake tambayarsa wai shin akwai macen da Allah ke hallitta bata da dandno, sai likitan yayi dariya yace, gaskuyya babu mace da take haka, amma mata kowacce da irin matsayin ni'imarta, wata mai yawa, wata dai2 wata kuma kadan. # #Maccen farko mai ni'ima da yawa ita tun farkon tym da zaka soma wsanni da ita ni'imarta ke gudanowa zata jita tamkar tana al'ada saboda ni'imarta tun daga farin saduwarku har ka gama saduwa da ita ba zaka daina jin dadinta ba, irinsu ne masu baiwa daga Allah ba tare da sun sha komai ba, da zasu sha ma kayan karin ni'imaa irinsu kayan lambu. Ko zuma da su danyen kwai a zuba a zuma to mazansu zautuwa zasu keyi akansu. ## Amma macen tsakiya ita dai2 kima mijinta zaiji ta an fison ta dinga yawaita shan kayan lambu sai ni'imarta ta wadata sosai kusan na macen farko # # Amma mace mai karanxin ni'ima in bata tana samu lafiyayyen abinci da abubuwan sha ba, kullum ta sha zuma ba to ita duk saduwar da mijinta zaiyi da ita ba zaiji dadin komai ba a farko har sai tym din za kawo maniyyinsa. To ina jin matarka na cikin sahun katshe na matasa saboda haka sai ta yawaita shan fruits kayan lambu musamman kankana da abarba da lemu suna saukarawa da mace ni'ima sosai zata iya cin fruits din ta zuba zuma da zam-zam kullum tasha, Insha Allahu ita ma zakaji ta zam kilima tafi dayar. Suka kece da dariya suka tafa. Shi kuma Ishaq har ga Allah baiyi niyyar tona asirin matarsa ba, don dai abokin nasa likitan mata ne yasan kilan zai san wannan matsalar, amma in baya ga haka ba zai iya gawa kowa ba. 87) Da zai tafi a ranar ya jibi fruits kamar hauka ya kaimusu gida, ya sayi zuma mai kyau mara hadi, zam2 daman yana da shi, da kanshi ya shiga dakinsa ya hada mata fruits din yasa zuma sosai da zam2 ya na cikin hadawa safeena ta shigo, ta zauna tana dubanshi tace, wannan meye kake hadawa? Yace magani ne aka ce in hadawa Aneesa kin san bata da cikakkiyar lfy, tayi murmushi ta daga robar zuma da robar zam2 tace zuma! Zam2! Fruits! Lallai zata yi lafiya har tafi safeena. Ya gane me yake nufi sai bai ce mata komai ba. Hakan sai ya bata haushi wato shi yana son ni'imarta ta dawo kenan ashe abin na damunsa to yayi abanza, ita dai da ni'imarta a jikinta har abada. Ya dauki hadin ya kaiwa Aneesa yace mata wai magani ne na kara lfy. Ita dai bata gano ko meye ba tunda ta ji kamshin zuma sai ta yarda don taga ana hada magunguna da zuma, tasha abinta zuciya daya, kan kace mene sai taji ruwa na bin cinyoyinta, ta dauka jinin al'adarta ne ya zo da saurinta taje bayi don ta gyara jikinta, amma sai ga ba jini bane, abin ya bata mamaki wannna kuma menen ke zuba mata, ta wanke jikinta ta fita stil bai daina bin cinyoyinta ba, dole taje tasa pad don duk inda ta zauna sai ya jike sai abin ya bata tsoro, wai kila yayon fitsari takeyi, har kuka sai da tayi a daki, ta dauki waya ta kira Ishaw a tym din ya fita, yana dauka yace amaryata ya akayi ne? Ta shagwabe murya tace, ya Ishaq ni dai ka zo ka kaini asibiri bani da lfy, yace subhannallahi! Yanzun na baro ki lfy, me yasameki? Ta bude baki tace uhm, uhm ni dai wani ruwane yake ta bin cinyoyina kamar nayi fitsari, shine nake son muje asibiri kada un zama er yayon fitsari. Me Ishaq zaiyi ba dariya ba, sannan ga murnar matarsa ta samu yadda yake so gashi ita ke da girki yau zai ya gwangwaje amarcinsa da ba suyi ba. Da taji dariya sai ta saka kuka tace, dole kayi dariya idan yayon fitsarin ne wato ni ya shafa tunda kana da wata matar ni kuma wlh bazan yarda ba yanzun zan kira Hajiya na gaya mata kaine kayi min fata2 har mafitsarata ta stinke nake yoyon fitsari, idan ta zo kayi mata bayani, shiya kenan tun daga ranar ka gujeni, ashe ka cuce ni ne... 88) Yayi saurin cewa ke da Allah ki rufa min asiri lafiyarki kalau. Ke jini da fitsari kawai kika sani suna fita nan gurin? To gaya min kalar ruwan, cikin kuka tace fari ne, yace au to a islamiyya wane abu aka ce muku me wannan kalar? Ta na jin haka sai ta gano ko meye malaminsu a karatu ya sha gaya musu kalar maniyyin namiji fari ne mai kauri2 na mace kuma tsinkakke fari mai ruwa2, sai tayi saurin kashe wayar, ita kadaice a dakin amma sai taji kunya ta lulluba ta hade abargo ta bita ta boye fuskarta cikin filo ita dole kunya take lallai ita sokuwa ce tun farko bata gano mene ke zuba mata ba har sai da ta fallasa kanta, shi kenan zai dauka ma kewarsa da tunaninsa ne ya kawo mata haka, yau ta shiga 3 kulle kanta zatayi a daki. Tanaji yana kiranta a waya amma taki dauka har ya gaji ya daina kiran. Shi kam murna ce ta cika shi haba yarinyar sabuwa jini amma ace bata da mamora ina rabin zance amma yanzun komai zaiyi masa dai2( Ayyah bai san duk ambaliyar da takeyi ba, da zarar su kwanta a shinfida daya zata dauke ta bushe ba, Allah ka rabamu da aikin sihiri,ameen). Tana kicin kafin daowar maigidan tana shirya abinci saiga safeena ta shigo tayi mata sannu ta dauka wani abu zata dauka a kicin din sai tagata bude firiji ta dauko dakwalen kaji guda2 ta yanka ko wacce a tukunya ta daban ta wanke su tasa ta zo ta kunna gas ta dora tukwanen ta soma hadin farfesun nan da nan sai kamshi ya karade kicin din. Aneesa ta dubi safeena tace, aunty farfesu kike mana ne? Tace eh shi nakeyi, wannan ma musamman dokin nake yinsa kinsa amare sai dan shan farfesu. 89) Aneesa tayi murmushi cikin kunya tace kaji Aunty ke ma ai amaryar ce, tace ki rufa min asiri da matsayinki, ai kece a fadar gidan nan. Ko rawar jikin da Captain yake yi akanki mutum ya kalla ai ya isa shaida jin haka yasa Anees tayi shiru don taga lamarin ya koma zolaya. Farfesu da ta dora bai dauki wani dogon tym ba saboda na kajin turawa ne, kasancewar basu da wuyar dahuwa. A plate guda biyu ta zuba ta juyo inda aneesa take ta mika mata plate daya tace, farfesun kala 2 nayi ko wanne da irin dandanonsa gashi ki zabi wanda yayi miki. Aneesa kam mamaki takeyi na wannan lamarin. yau itace safeena ke nan da nan da ita Allah yasa alkhairi ta kulla, ta dauki cokalin da ake ciki ta dan dibi romon tare da yin bismillah a zuciyarta, in ma wani sharri aka kulla sai dai yabi iska. Ta kai farfesun bakinta ta dandana taji yayi dadi sosai spices da komi sunyi yadda ake so, tayi murmushi tace gaskiyya yayi dadi don ko hotel sai kinyi fintakau. Tayi murmushi tace haka ne son to dandana dayan sai ki dau daya. Tace na ai duk kalansu daya, ni ko ban dandana ba wannan yayi min. Tace a ido kike ganinsu kamar daya amma da banbanci a dandanon. Aneesa ta debi cokali daya a plate din ta kai bakinta, ai sai tasaurin gintse fuska ta hadiye da kyar tace, aunty wannan salam baki sa komai ba, amma a ido kamar zaiyi dadi., wannan ai na masu hawan jini ne wadanda aka ahan cin gishiri da naggi. Safeena ta kyalkyale da dariyar mugunta tace, au yanzu da banbanci a farfesun nan? Tace banbancin sosai ma, ni dai na dauki nawa. Nan da nan safeena ta gyara fuska kishinta ya motsa yan rashin mutuncin nata suka zo mata tace, mhn! Aneesa kenan amarsu ta angi, kinga wadannan kajin gasu dai iri daya to ni dake ne,w wannan dadin dandanon itace ni, ita kuma salam din nan ai kece saboda haka dandanonki yake, gaki dai ai ido kin hadu kamar yadda farfesun nan ya hadu amma Allah sarki matsalarki ba afuska ko jiki bane, kina da matsala ne a inda mijinki zaiji dadinki ya huta, sai tayi rashin sa'a ko da wasa baki kamo kafata ba, shiyasa fa tunda ya dandana ki yaji baki da gardi ya watsar da lamarinki. 90) Nice ma yau na tausaya miki na bashi shawara ya hada miki abinda zai kara miki ni'ima, nasan dai yanzu kilan ni'imar tazo miki, sai dai ke d ashi duk kun makara, ba zaki taba kamoni ba, koda a kullum zuma za'a jikaki ki kwana, tunda ba halitattarki bace kamas zai jiki, sai dai kiyi hkr, don naga yau sai rawar kai da rawar miji kike tayi ga wadda ta tsuma, wannan ai ya tozartaki ne ya wulakantaki, tunda har sai ya nemi shawarar yadda za'a taimaka mki ki zama mace sosai. Ina fatan yanzun kin gano banbancin da nake agurin mijinmu, saboda haka kada ki kara min wannan rawar kan, indai rawar jikine ai kina kallon yadda yake min ranar girkina to ba komai yake wa sai wannan ni'imataccen gurin da Allah ya mallaka masa, ke ko babu yadda za'yi mutum ya so abu mara dadi ai kin gane. Tana gama yiwa aneesa wannan tozarcin da wulakancin sai ta fice abinta cikin takama ta bar kicin din ita kan aneesa dama kukan hawaye takeyi, tana fita ta sake rushewa da kuka saboda babu wulakanci da ya wuce wannan tozarcin da wulakncin da akayi mata yanzun ace miji ya fallasa sirrin kwanciyar ku girin kishi har ya gaya mata yadda kake, kwarai duk ya nuna mata ashe shi abinda yaji ne bai gamsar da shi ba, shine tun daga ranar bai sake nemanta ba, wata so shine ya bata hadib zuma ta sha, lallai ta yarda hakan take ita kam ta hkr da zaman gidanshi wannan wulakancin yayi yawa gara ya maida ita gida zaria inda take da gata da masu lallashnta nan kuwa sai dai su taru shi da matarsa su wulakanta ta, sai dai ta shige daki tayi ta kukanta har ta hkr don idan zata kwana tana kuka babu wanda zaisan tanayi ballatana ya lallasheta. HAUSA Novels BOOK MIJIN ARO 2***10 Girkin da ta kasa karasawa kenan ta kashe gas din ta sauke miyar kayan lambu da tayi taji naman kajinta, sauke ruwan da zata dafa cous2 ta koma daki taci gaba da aikin kuka. Ita kuma safeena sarkin kisisina ta caba ado tana zaune a falo har ogan ya dawo gab da magriba, dakinsa ya wuce ya canza suit din jikinsa zuwa jallaabiya ya yo alwala yazo ya wuce mosque, da ya dawo ya wuce kai tsaye table ya iske babu komai ya zo inda safeena ke zaune, yace ba'ayi girki bane naga table wayam. Tace batayi ba tana daki aabinda amarci take ji ga yara tun dazun suke kukan yunwa sai tea na hada musu, Yasmin ma taki sha kasan bata damu da tea ba sai abinci. Nan da nan ya hasala jin cewa yara har suna kuka yunwa wannan ai wulakanci ne yarinyar nan zatayi masa tunda tasan yau ita ke da girki, ya dubi suhail a fusace yace, suhail je ka kira min auntyn ku. Suhail da gudu ya isa dakinta ya isketa bisa abin sallah ta idat amma har yanzun kuka takeyi, ya gaya mata sakon dadinsu kai kawai taa gyada masa, ya juya yaje ya gayawa Ishaq gata nan zuwa amma yaga tana sallah kuma tana kuka, safeena tayi karaf tace, idan bata da lfy ba sai ta fada baa ai da nayi girkin amma sai ta zauna a daki tana kuka mu ta barmu da yunwa. Ishaq yace ita ga shagwabbiya komai kuka, ba zata iya yin magana ba, ni ba zan dauki wannan ba. Ya zauna yana huci har fiye da 20mins Aneesa ba ta zo ba, ya tashi a hasale ya nufi dakinta har yanzun tana bisa sallaya tana ta addua tare da zubda hawaye, ya tsaya a kanta yace, aneesa me kike nufi ne na aiko a kiraki kinki zuwa, sannan me ye dalilin kin san kece da girki yau kika bar min yara da yunwa kika yin girkin? Shiru tayi tana shatato hawaye, ya ja tsaki, ni ban tambayeki kuka ba, ke tundaga shagwababbiya ce kinyi laifi ba dama ayi miki magana sai ki kamawa mutane kuka, to maza ki taso kiyi wa yara simple girki suce don ba zasu kwana da yaunwa ba, in kuka ba haka ba ranki zai baci agidannan. Ya juya a fusace ya fuce, yana fita ta mike saboda bata son Allah yayi fushi da ita, ta nufi kicin en mins kalilan ta dafa cous2 ta zo ta shirya musu atable, tana gamawa tazo ta wuce yace ina zaki? Dawo nan kici abinci. Cikin muryar kuka tace na koshi, me kika ci? Tayi shiru siafeena tace, kuka taci ta koshi ko? In ma ciwo kike ai ba kuka zaki shiga daki kinaan abyi ba, in kuma wani abu ne ke damunki ya saki kuka zaman aure ai dan hkr ne. Inbanda ke amarya ai er lele ce bata kuka, ko fada kayi mata da kashiga dakin? Yace fadan me zanyi mata ni dai na dai gaya mata ne bata kyauta ba da taki girki, ta bar yara da yunwa. Ta dubi aneesa da ke tsaye tana sharar kwalla tace, yi shiru ki daina kuka, 'ya'ya ai kema naki ne, wa ya sani ko kema kina makale da naki cikin, kila ma laulayi ne ke damunta take kuka daki, don Allah ka daina mata fada. Lallai wannan matar kisisinarta tayi yawa, sarai ta san itace ta haddasa mata kuka bakincin amma don kinibibi sai tayi tamkar batasan abinda ke faruwa da ita ba. Wucewa dakin tayi ta barsu suna cigaba da zancen. Haka tayi wanka ta kwanta bata ci ba komai ba sai aikin kuka, adaren duk ta hada kayanta na tafiya zariya jira kawai takeyi gari ya waye ya kaita ko yasa akaita in ba haka ba tabi motar haya tatafi abinta. Can wajen 11pm Ishaq ya gama duk abubuwan da zaiyi har ya kwanta baiga Aneesa ba tazo dakinsa, yayi ta juyi shi kadai a gado rashinta akusa da shi ya dame shi, ko ba zaiyi komai da ita ba bashi dai burinsa kullun yaji ta manne ajikinsa, Allah yasa yaribyar ta iya wasanni da take koya mata, gata ma'abociyar sassanyar kamshi, sam jikinta da bakinta ba ya raboda kamshi, shi yasa baya gajiya da tsotson bakinta, matsalar dai daya ce, in banda wannan matsalar ta koina Aneesa ta gama kanainaaye zuciyarsa, yau kam yana fatan yasamu sauyi da ita don ya maga alamun za'a samu sauyi tunda tayi masa waya ta gaya masa abinda ke fita mata shi yasa yabi ya ko ta zo gare shi, amma gashi taki zuwa ko da yake yayi mata laifi kila sai yayi lallashin kafiny ya shawo kanta. Ya dauki wayar sa yayi ta kiranta tana kallon wayar ta ki dagawa sai mata dauki wayar ta tura kasan filo don kada kiran kada kiran ya dami kunneta da yaga taki dauka sai sauko daga gadonsa ya zura silifas dinsa masu taushi na bacci ya nufi dakinta. Kofar falonta abude amma na dakin baccinta a rufe gam, ya soma bugawa hankali yana kiran sunanta, ta dada shigewa cikin bargo tayi tankat bataji shi ba, yayi isa bugunsa taki budewa, ya koma dakinsa ya dauko bounch of key na gidan ya zo ya gwada har ya sami wanda ya bude koofar ya maida kofar ya kulle bayan ya shiga, ya isa inda take cikin bargo sai yajiyo shesshekar kukanta ya shige cikin bargon ya janyo ta jikinsa sosai yace, wai Aneesa har yanzun kukan ne? To kiyi hkr idan nine na bata miki rai, ko kuma anyi miki wani abu ne? Tayi shiru ya sake shigar da ita jikinsa sosai yace, to me ysa kika ki zuwa dakina? Kuma nakira kika daga wayata? Tayi shiru sai ajiyar hrt take ya lalubi bakinta da kamshinsa ke rikitashi ya manne da nasa ya soma sunbatarta cikin shaukin da wani irin matsanancin kidima tayi saurin datse hakoranta tana kokarin kwace jikinta cikin nasa ta kasa motsi sai dai mutsu2 yasa hannu ka kwance yar igiyar gaban rigarta ya tura kansa cikin kirjinta tana jin abinda ya soma yi mata da rawar jikinsa sai tasa masa kuka, yayi saurin saurarawa daga abinda yakeyi yace, Aneesa dan Allah kiyi min magana meke damunki kike kukan nan, inaji dai kinyi burin bakanta min rai ne a daran nan, don kinga na kwadaitu da ke ko? Nan ma shiru tayi shima shirun yayi da kyar ta gaya masa, ni gobe gidan Hajiya nake son ka mayar dani, naga ji da zaman nan, yace kin gaji da zaman nan? Me akayi miki ki gaya min insha Allahu zanyi maganin abin. A zuciyarta tace ji kamar gaske zaiyi min maganin matsalata alhalin duk shine silar komai, shine ya tona min asiri har akayi min gori da wulakanxi, ba sai na gaya masa ba ya riga ya san komai, tace ni dai kai maida ni gidan Hajiya gara in zauna a can, idan ma ka ga zaka sami zuwa ba kasa driver ya kaini. Yace yanzun ba zaki gaya min abin da akayi miki nayi alkawarin ba zan gayawa kowa ba. Ba kai ba ha hajiyan balle in hada ku, ni dai ka kaini inga iyayena da en uwana zanfi samun saukin kuncin da ke zuciyata. Yace shikenan gobe insha Allahu zan kaiki kiyi hkr ki daina kukan shine bana so, ta tashi ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta dawo ta zauna a bakin gado, yana daga kwance ya miko mata hannunwansa yace come on zo ki kwanta, gobe sammako za muyi tunda kin tada min hankali. Tace ni bana jin bacci, yace au haka zamuyi da ke? To shikenan idan baki zo kin kwan ba babu inda zan kaiki. Tayi saurin taje nesa da shi ta kwanta, yayi mata nuni da kirjinsa yace ga matashinki nan zo ki hau ki kwanta. Ta rarrafo ahankali ta dora kanta bisa kirjinsa ta kwanta tana sauke numfashi kadan2. Ya kyaleta sai da yaji ta nustu sannan ya soma shafata ahankali, tana jinsa ta noke, tafi2 taji ya soma rabata da kayan jikinta, tun da ta gano me yake shirin yi mata sai ta soma masa kuka abinda baya so,ita kam tasha alwashin ba zata kara mallaka masa kanta ba. Tunda ya tozarta ta agurin matarsa, gara ya koma can din tafi ta komai, sai dai ba zata iya gaya masa haka ba, tana jin nauyinsa da ta gaya masa, ranshi ya baci da abinda take masa yace Aneesa ko gani keke zanyi miki irin na ranar nan? Kiyi hkr yau zakiji banbanci saboda ranannan itace ranar farkonki kuma nayi miki alkwarin wlh ba zan wahalar dake ba kinji sweety na. Ta girgiza kai tace, ni dai kawai bana so ne ka kyaleni, gara ma kaje gurin matarka na yafe mata. Yayi murmushi,a she kina da kishi haka? Ai bansan kishin ke damunki ba, to kiyi hkr na fi son naki ne kinji, zo nan kiji wata magana. Ya jata jikinsa ya soma rada mata wasu maganganun wadanda suka bata mamaki ko da yake ba abin mamaki bane cikin halayyar namiji mai fuskoki da yawa, duk gaurin wadda yaje da fuska daban yake zuwa mata. Duk yadda yayi lallashinta taki yarda da shi. Ya koma fada nan ma a banza ya juya wa'azi nan ne ma da ya fara fado tsinuwar Allah da mala'ikunsa hankalinta ya tashi ta soma kuka shi kuma kukan ne baya so dole yana ji yana gani ya hkr ya kyaleta ba don hara ransa ya so ba. Ita dolenta a cikin jikinshi ya nadeta tayi baccin dole duk a tsirace take, shima yayi mata alkwarin da bazaiyi mata komai ba. Tun Asuba Aneesa taci gaba da shirinta, da ya tashi ya ganta sai bai kula ta ba ya fice mosque da ya dawo ya wuce dakinsa ya kwanta. Kafin 9am Aneesa har tayi wanka ta gama shirinta shi kawai take jira, da taji shiru saai ta bishi dakinshi taga wayam ashe yafita, tun adakin ta fara kuka, ranar wuni guda cur a dakinta tayi shi har dare yayi, da ya dawo ya shiga iske wani sabon kukan take yace, wai ke har yanzu baki daina kukan nan ba? Ba zaki yi hkr da zuwa zarian nan ba sai karshen wata muje? Tace ni dai in bazaka kaini ba sai in je in shiga motar haya. Ya zaro mata ido yace, ke kina hauka ne zakije ki shiga motar haya? To kiyayeni kada ki kuskura ki gwada wannan gangancin. Tace to ni dai don Allah ka taimake keni ka kaini. Yace zan kaiki amma sai kin gaya min abinda akayi miki kike son zuwa wurin Hajiya. Tace zan gaua maka amma sai munje zaria ba'a gidan nan ba. Yace kinyi alkawarin idan muka isa ni zaki fara gayawa? Tace eh nayi. 96-Washe gari bai sake ja mata rai ba suka nufi zaria sammako sukayi don a ranar yake son dawowa abuja duk da dai sai da suka sami sabani da safeena,har tana mai korafin wai yarinya karama sai gara shi take yi haka kawai ba'ai mata komai ba ita ga shagwababbiya ta kama kuka wai ita gidan hajiya zataje,ba gidan hajiya ba in taso ya kaita makka ne shi dai bai tsaya kulata ba suka nufi zaria don ya gaji da kukan aneesa soya masa zuciya yake yi.kwatsam hajiya ta gansu,wannan shine zuwan Aneesa na farko tunda taje abuja garashi ya zazzo hajiya ta rungumi aneesa tana murna ko don yadda taga tayi kiba tayi kyau hakan ya nuna mata diyarta kuma surukarta ta sami kwanciyar hankali.ladidi ma murna ta dinga yi sai shiga da fice take yi tana aikin shirya musu abinci da abun sha,sai da suka ci abinci sannan ishaq ya fita masallaci ko da yake shi kadai yaci nasa Aneesa tana zuba nata sai ta shige dakin hajiya tana cin abinci tayi sallah ta kwanta suna hira da hajiya.ladidi tayi sallama ta shigo ta mikawa aneesa wata leda tace" ga sako inji yallabai yace ki dama masa fura ki kai masa zaije ya kwanta"ta dauki ledar taje kicin din hajiya dama masa furar daga (HABIB YOUGHORT)yazo da furar da yogot din dayake dayawa se ta dibar ma hajiya nata da ladidi ta dauki nashi ta wuce sasansa a kwance bisa (3seater) doguwar kujera ta same shi dagashi sai farar singileti da farin gajeran wando tayi sallama ya dago ya dubeta ya amsa sallamar ya tashi ya zauna ya amshi (jug)din hannunta ta zauna gefensa ta zuba masa fura a kofi ,ya amsa ya fara sha sannan yace "ina fatan baki gayama ma hajiya komai ba tace daga zuwa na sai in hau gaya mata wata magana,ni na fasa gaya ma kowa zan bar abin a cikina" yace kinsan Allah idan baki gayamun ba yanzu zan rufe dakin nan inyi miki abinda ba kyaso sai naga ba kya motsi sannan na kyaleki ta zumbura baki cikin shagwaba tace wlh kana taba ni zanyi maka ihu zaka kasheni tunda naji lallasani kake so kayi...yace bari in rufe tun yanzu dan kisan ko waye yazo bazan bude ba in taso na gama abinda nake na wuce Abj na barki da jin kunya..ko da yake ba mai zuwa idan yaji mace na daki ita da mijinta tana ihu...oya fara tun yanzu ta mike ta ruko hannunsa yi hakuri zan gaya maka..ya dawo ya zauna ta dde tana yan tunane tunane sannan ta gaya masa yadda suka yi da safeena a kicin ya dde yana mamaki yace wlh kinji na rantse miki ban taba gayamata komai ba...ni na na taba gaya miki haka? In baka gayamun ba ai ka nuna mun kuma duk yadda ta fada ya faru ai ya za ai bazan yarda ba in ma ta gaya miki kirkiranta ne...ni bana cikin wannan shirmen...ni da kin gaya mun tun agidan da ba muyi wahalar zuwa ba..ke yanzu wannan zancen zaki iya gayawa hajiya bakijin kunya tace kunyar me zanji kaima ka iya gayawa matarka balle ni da abun ya shafa ai dole in gayawa hajiya dan taji danta na wulakanta ni. Dan Allah ki rufa wannan asirin kar ki gayamata dan ni zaki tozarta...tace bi kuma na cigaba da tozarta ba dan yanzu ka gayawa matarka tana mun tozarta balle nan gaba gara kawai na gauwa hajiya tasan abinyi...ya tallabe goshinsa yai shru...shi dai har ga Allah baya son ta gauawa hajiya sai dai kuma kila za asama masu mafita. 98) bai sake ce mata komai ba yaci gaba da shan furarsa har ya gama sannan yace kinga matsalata a ke ko? Dazu ma ina jin baki ci abincin da kika diba ba oya zuba furar ki sha.. Bata son tana musu dashi sai ta zuba furar rabin kofi ta sha da ta gama ta dube shi yana kishingide kamar zaiyi bacci tace yau din zaka koma? Yace inajin zan fasa sai hobe udan kika gayawa hajia sai naji feed back sannan zan tafi idan ma ta bani dama mu wuce tare ta fiyo da idanu waje tace in koma ina kaima kasan ba zai yuwu in bika ba sai nabi yan uwa na gaishe su wata na kusan biyar rambona da gida yace sai in zauna in jiraki kin yarda ko? Tace idan na yarda za a barka ka zauna ne waya kadai ta isheka yace waye zai min wayar tace kafini sani ya kyalkyale da daria yace lallai yarinyar nan kishinki yayi yawa naga ma har kina son kifi safeena tace idan na fita kuma ai sai a shiga min rokon Allah yayi ta dariya a ransa dadi yake ji ashe aneesa na sonsa har haka. Da yamma ta shiga gidansu ta gaishe su can tayi dare sai da taga Abbanta ta kawo dububgoma ta bashi tace yayi cefane cikin kudaden da ishaq yake bata wani lokacin shima da ya shigo zasu tafi sai da ya ba Abban 20k yayi ta sa musu albrk haka yabi sauran iyayen ta maza da matan gidan ya raba musu kudi sannan.sukai musu sai da safe suka tafi. Da dare tana kwance bisa kafet din tsakiar dakin hajia ita kuma hajian na gegenta suna ta hirar vayan saduwa can sai hajian ta tmbyeta Aneesa anya ba wani abu da ya faru kuka yo wannan tafiar baki ko yimun wayar zaku zo ba alhalin wancan zuwan da yayi cemun yai sai karshen wata zai kawoki har nace to ya baki isassun kudi ko ya miki siyayyar a zaki rabawa en uwanki sai.kuma naga kunzo.ko tsaraba babu kuma tjn zuwanki na lura akwai abinda ke damun zuciarki kina da magana aba kinki kin kasa fada ne in kin san akwai abubuwan.dake damunki ki gayamun inyi maganin abun tun kafin ya dauke ki ku koma dan yayarku da taje ta fara gayamun wasu abubuwa naso nazo da kaina sai dai na bari sai kinzo inji daga bakinki dan kuwa nasan ana can ana zaluntarku ba wata amanarki zai rike yada ya kamata ba tunda matarsa tafi karfinsa sai yadda tayi dashi dukanku hadaku zatayi tai ta muku milki son ranta dan na san halinta farin sani ...in zamanki zai yiwu ki koma can in ba zai yiwu ba gara ya barki anan kiyi zamanki. 99) hankalina zaifi kwancia dan tunda na baroki hankalina kacokan yana kanki hawayen da ya taru a idon Aneesa a take kokarin boyewa su suka zubo nan da nan hankalin hajia ya tashi tace aini nasan ba banza ba ta kai zomo kasuwa da magana a wannan zuwan naku na bazata...kinga bana son kukan nan gaya min meke faruwa don baki da uwar da ta wuce ni a yanzu gaya mun ta daga kafadar aneesan tana lallashinta ita kuma ta share hawayan fuskarta tace ki bari hajiya sai gobe kiyiwa yaya hannatu waya tazo ita zan gayawa sai ta gaya miki ni ba zan iya faa miki ba maganar da nauyi hajia tace ai bazan iya bari sai gobe ba bazan iya bacci ba tunda dare baiyi ba bari in kira ta waya in roki mijinta yasa a kawota yanzu..nan da nan hajia ta kira hannatu a waya ta gaya mata bukatarta sai ta shaida mata maigidan yana Abj amma bari ta kirashi ta gaya masa tana nan zuwa yanzu.. Ba afi rabin awa ba sai ga hannatu direbansu ya kawota bayan sun gaisa da hajiya sai hajian tace ga kanwarki nan ki bincikar min matsalolinta tace ke xata iya gayawa ni daam nasan yaron nan shi da matarsa sai sunci min amanar yarinyar nan shi yasa kullum cikin tunaninta nake hankalina yaki kwanciya. Hajiya ta fice ta bar musu dakin hannatu ta zauna cikin hikima irin ta manya ta nutsar da aneesa ta gaya mata matsalolinta har da cin mutuncin ta da safeena tayi mata a kjcin..Hannatu ta fita ta sami Hajia tai mata bayani komai ran hajia yai mugin baci na wannan tozarcin da yasa matarsa tayiwa aneesa don ita a cewarta shi yasa ta..in ba shi uasa ta ba ya akai ta san sirrin miji da matarsa..Hannatu tace hajia sai ta yiwu bai gaya mata ba makirci ne irin na kishiya ke baki san sharrin kishiyoyi ba ne mu da muke da su mu zamu baki labarin tunda ke baki taba zama da kishiya ba gashi ma aneesan tace yayi.mata rantsuwa shi bai fa mata ba 100) yayi mata rantsuwa bai taba gayawa safeena komai tsakaninsu ba karya take masa ke dai ynzu hajia gyara yarki zaki yi yanzu ki nema mata tsarin jiki kafin ta koma ran hajia a bace tace ba inda zata koma in ma zata koma sai ya dandana kudarsa ya gano.kurensa amma ba yanzu ba ki barni dashi basu isa su wulakanta mini aneesa ba in kyalesu daga shi har matarsa hannath tace..dama ai dole a kwatar mata yancinta a gidan na amma maganar ta zauna anan gurin ki ba zata yuwu ba shi da matarsa suna can ai murna zatayi dama haka take.so bata son kowa ya rabar mata gida kamar nata...bama aneesan ba har shi ma sai an ta masa rokon Allah ana nema masa tsarin jikinsa don matarsa makirar gaske ce hqnnatu ta dade suna shwarwarin da hajia sannan ta tafi da sharadin zata dawo washe gari don tana skn ganon kanin nata kafin ya koma. Washe gari tun misalin goma na safe hannatu ta isobgidan tana gaida hajia ta wuce sassan kaninta inda ta iske aneesan.na can tana hada masa abin karyawa yana zaune gaban aneesan tamakar ya shige cikin.jikinta aneesa na ganin hannatu duk sai ta rude kunya ta kamata dama tun kafin yaba hannatu izinin shigiwa aneesa ta so.matsawa yasa hannu ya tokareta ya hanata motsi shine har ta shigo ta gansu a haka...a kunyace aneesa ta gaida ita tayi saurin mikewa zata bar dakin ya rikota yace ina zaki baki bani abincinba? Zan.bar miki abinki ta sunkuyar da kai cike da kunya tayi shru yace ina ruwan yaya hannatu da sabgarmu yadda kika saba bani a baki a gida yanzu ma haka zaki.mun...yaya hannatu wayyaya ce yae boko ita ma da kike aninta soyayyarsu suje a tsihon mijinta ballae mu yan yara....hannatu tace amma wlh ishaq baka da kunya ko a yake hajia ce ta sangarya ka ta kyale ka ko agabanta kana zuba rashin kunya kinji aneesa wuce ki tafi kada Allah yasa yaci abincin shi zai.kwari.kansa...aneesa da saurinta ta fice. 101) suna dan hirarsu har ya gama karyawa sannan hannatu ta sako masa zancen gidansa da ya kwana yana ci.masa zuciya yayi.mata rantsuwa shi bai taba gauawa safeena irin wannan maganar ba shi ai ba jahili bane da zai zauna yana gaya mata sirrin mace er uwarta kitifi ne kawai na safeena ta hada don taga aneesan yarinya ce anan ne ya gaya mata abu daya a ya sani yace wani likita aboki na ya bani shawarar in hada mata zuma da zam zam a kayan marmari to ina hadawa a dakina ta shogo ta gani ina jin hasken a ta samu kenan tayi wannan karyar hannatu tace shikenan yanzu hajia tace ka bar mata ita aneesan anan sai ta kwana biyu sai kazo ka tafi a ita...yace gsky nafi so mu tafi tare da ita na riga na saba a yarinyar rashinta kusa ani zai zame min wani gibi nifa in ba da wannan matsakar ba dari bisa dari aneesa bata da aibu aguna idan ma kuka barta agurina ina bin shawarar abokina likita matsalarta zata zamo tarihi tace wannan maysalar bata likita bace ni nan bisa ga bayanan da kamun na gano inda matsalar take nan a sati da izinin Allah komai zaiyi ai dai. Hannatu ta sami hajia tai mata bayanin yanda sukai dashi ta ce ita yanzun zata wuce a ita gurin yaya balarbe ya ganta in ma sihiri akayi mata zai gaya mana kuma in sha Allahu zai karya shi...in kuma bashi bane zai gaya mana sai mu san mataki na gaba da zamu dauka in haka halittar take ai akwai kayan gyara na zamani a na addini. Malam balarave yayan mijin hannatu ne gudansa na mkwabtaka da na hannatu...ko gidan hannatu basu shiga ba suka isje shi a gidansa..hannatu tayi masa bayanin kadan na matsalar aneesa ya dabyi shru sannan yace gsky akwai sihiri sisai ajikin yarinyar nan amma in sha Allah zan karya shi...yanzu bari in bata magani tasha tayi wanka dashi na sati daya a izinin Allah sigirin jikinta zai karye kuma ba dai sharrin mutum ko aljan ba sai kadarar Allah. MIJIN ARO 2***11 102) Hannatu tace yaya shima ishaq ka bashi maganin karya sihirin in bashi don shima ba garau yake ba..malam balarabe ya hada musu magunguna sanna suka awo ba tare da ya karbi ko sisi ba don yace da hannatu da ishaq dik kannensa ne zai iya masu abu tamkar yadda zai ma jininsa. A ranar lahadi ishaq yai niyyar komawa Abj ransa duk a bace sbd hajia ta hanashi tfy da matarsa Hannatu ta bashi magungunan nan cikin hikina ta nuna mai yayi komai a sirrance tunda komai yana son sirri anufinta kada matarsa yta gani ta hana shi amfani dashi ki ta salwantar dashi. Kwana 7 da Aneesa tayi tana amfani da maganin nan da yin wanka ita kanta taji wasu canje canje ajikinta sai tana jinta garau begen mijinta na damunta wani abu ma da bata taba jiba na sin.kasancewa da mijinta duk yanzu tana jinsu balle da ya kasance kullum suna.manne da juna a waya sai abin.yafi damunta amma bata taba gaya.masaba ko sunyi waya nuna masa take yi ita ba yanzu zata koma Abj ba. Sati dayan na cika ishaq ya iso.zaria a ranar asabar a rana wani irin kyua aneesa ya ga tayi masa jiyayi kamar ya sure ta ya gudu ko.kuma ya sanyata cikin cikinsa dama ta riga ta san a zuwansa yayi.mata waya shi yasa da kanta ta shiga kicin da kanta ta shirya masa lafiyayyen abinci a abubuwan sha...ita dai hajia na kallonta duk ddi ne ya cikata ganin duk wannan rawar jikin da aneesa keyi tun wayewar gari domin danta take yi don ta faranta masa ransa sai dai hajia tasha alwashin sai ta gara dan nata kafin ta bashi matarsa balle yadda ta kashe kudi ta gyara diyarta ta yadda mijinta ba zai sake.ganin wata tawaya a tare da ita ba balle har ya goranta mata ko yayi wani nuni da kishiya zata sami abin kararwa tana yin kisisina akansa. A falin hajia yaci abinci har ya dan kwanta ya huta daga bisani ya fita sallar laasar daga can yace zaije......... 103) zaije ya jwanta Aneesa ta tmbyeshi mai za adaa yace na baki zabi ki dafamun duk abinda kika san zai faranta raina ina so...ira a ladidi suka shiga kicun din suka yi sakwara sukayi masa miyar zallar agushi wadda ake yi da busashen kifi a jada a nama...rayi masa lemin kwakwa...tayi masa farfesun kifi mai rai a lafia(kina iya fuba luttafina da ya fito ksw...Sirrin girke girke) a falinsa yace ta shirya masa komai sbd haka umarninsa tabi ta shirya kayan yadda ya kamata tazo tayi kwalliya irin wada yake so duk da tana jin kunyar hajia hakan bai hanata yiwa mijinta abinda tasan yana so ba bai shigo gudan va sai bayan sallar ishai ya iske su a falon hajian suna kallon tauraron dan adam (saudi one) dawafi suke kallo ya dan zauna suna hira bai dde ba ya tashi ya dubi aneesa yace abincina fa tace yana can sassanka tun dazu na kai maka yace ok..bari inje inci yunwa nake ji na sha zirga zirga ya wuce ya barta a hajia bai de ba ya kira aneesa a waya yace ni kaai zanci abincin ta dan dubi hajia ta rage muryarta tace na riga naci nawa...yace to ni kizo ki bani in ba haka ba ba zanci abincin ba...tayi kasa a murua tace kayi hkr to ka fara ci yace to ai ban iya zubawa ba kizo kawai tace to ganinan (oh su ishaq an iya shagwaba) ashe duk wannan boyon da kasa da muryan a take hajia na lura da ita ba dai ta jin abinda take cewa ne. Tana nan zaune ta rasa yadda zatayi taje gurin mijnta kuma tasan halinsa idan bataje ba ba zaici abincin ba can ya dameta da kira a waya taki dauka tasan ai zancen guda daya ne...hajia ta dubeta tace ba kiranki ake awaya ba tace Flashing ne da yaga bata daga ba sai ya kira wayar hajia yace dan Allah hajia ki turo mun diyarki ina kiranta awaya taki amsawa nasan umarninki take jira ya kashe wayar...murmudhi kawai hajia take tana girgiza kai..... ta dubi aneesa tace ki tashi kije mijinki yana kiranki dama shi ya addabeki da kira to ki kula kada dai ki biye masa kin san baki gama shan naganinki ba ki bar ni dashi sai ya gane martabarki ta diya mace karyar tsiya yake...ita dai aneesa ba tace komai ba a zuciarta tace ai hajia ko baki gargade ta ba ita ba sakarya bace bayan ya gama kwance mata zani a kasuwa kishia ta gama sanin ita bakomai bace ba sannan yanzu zai zo yana mata rawar kafa duk da dai ance sihiri akai mata ai da bata tozarta haka ba har ta nuna ta fita. Ta shiga daki ta yafo gyalenta tabi ta kofar kicin ta fice dan bta son ta kara hada ido da hajia. A aaune ta sameshi ya tasa abincin agaba ya zubawa kofa idanu...yana ganinta ya sauke ajiyar zuciya yacr aneesa dan kinga na damu dake shiyasa kike gara ni...lokacinki ne zoki zauna ki bani abincin in kuma baki gama yangar ba sai na hakura...ta zauna tana murmudhi.Tace Allah ya huci zuciyar yayana...ni na isa na maka yanga...ni wacece yace wlh ke komai na ce a rayuwata kina kokwanto ne tace kai dai ayi shru a inda ba kowa anan nake komai a gurinka amma masu mulkin zuciyrka su suke a komai...ya dan rage faraa yace aneesa abar tuna baya wai gyartai yaci sarauta yana kan kujerar mulki ya dubi jamaa yace to kar inji an tuna baya to nima haka name so tunda kin dora laifin akaina to na na da gammo na dauka sai a yafemin...ita dai bata ce komai ba ta janyo filet ta fara zuba masa farfesu yace farfesu zanci ba abinci ba? Tace zaka ci abincin amma sai ka bude cikinka a farfesun ga ma irin lemon keakwar da kake so ta zuba ta mika masa ya karba ya sha yace lallai fa ashe ni dan gata ne amma ake mun yanga ansa ina rawar jiki gaban yar tsohuwa na lura so kike inyi kiba in aje tumbe idan nayi nauyi ke zaki wahala gaki yar lange lange.gara... Aneesa ta boye fuskarta cikin gyale tace, ni dai don Allah ka daina min wannan maganar ba ruwana. Ya sa hannu yana kokarin hade fuskar ta yace, ki bude min fuskarki in ba haka ba zan daina gaya miki irin wadannan maganganun ba. Dole ta bude fuskar suka ci gaba da hira tana bashi abincin a abki don shagwabe mata yayi ya zama kamar yaron goye. Hira sosai ya donga janta da shi, yayi kwance shame2 a jikinta har 11pm yayi. Hajiya ta kira wayarsa yana ganin kiranta ranshi ya sosu don ya san ma'anar kiran rabashi da matarsa za'ayi wadda yake jin tsananin so da bagenta ga matsananciyar sha'awarta da ke damunsa, don ko a abuja ya kasa sukuni har safeena ta so ta gano shi. Yana kara wayar a kunnensa yaji tace ka sallamomin yarinya zamu kwanta in kai baka san dare yayi ba. Ya marairaice hajiya na dauka anan zata kwana da nan da gurinki ai daya ne, tace kaga bana son dogon turanci na baka 3mins ina jiran Aneesa, cutar da take fama da ita ai bata warke ba, sai ka jira ranar warkewarta dan ta samu yadda kake so sai baka ita, amma ba yanzun ba, yace ni wlh hajiya bance 'yarki na da ciwo ba, don Allah ki daina wannan maganar ayi min afuwa, ki barta a..... Bai gama maganar ba ta kashe wayar. Ya tsaya kawai yana kallon wayar yana kallon Aneesa dake saurarensu, da taga ya kasa magana kuma taji hirarsu da Hajiya nemanta take sai ta sauke kansa da yayi matashi da cinyarta ta mike tace, ni zanje na kwanta sai da safe kenan. Ya zura mata idanunsa da suka sauya launi zuwa ja mai duhu yace, yanzun haka zaki tafi ki barni? Kwarai ta lura ya shiga wani yanayin na tsananin bukatar ta a kusa da shi dolensa ya dauki hkr, hajiyarsa ta murda kambunta ta sha alwashin kwatar mata yancinta da suka wulakantar sai ya gano lallai ita ma tana da DARAJA NA DIYA MACE tace kayi hkr ba laifina bane umarnin hajiya nake bi yace shikenan gara ki bi umaarnin hajiya, amma ki sani idan wani abu yayi ajalina a daren nan kece sila kuma sai Allah ya tambayeki don wlh zan iya rasa raina ayadda nake jin wani abu na taso min. 106) Ya ja filon kujera ya dafe kansa ya rintse idanu yana fidda zufa nan da nan Aneesa ta rude jikinta ya dau rawa saboda gani take kilama yanzu zai mutu, ita kam ta shiga 3 ta durkusa gabansa ta tallabo kansa ta dora akirjinta ta shafa sumarsa a hanakali, tanaji ya na sauke numfashi tare da ajiyar zuciya ahankali. Ya sauko daga kujera ya dawo kasa inda take yabi ya kwakumeta ya kwanta a cinyoyinta, tana son ta tafi amma ta rasa yadda zata bullo wa wannan rikicin nasa. Yaji alamun tana son tashi ya riketa gam yace Aneesa kina son ki tafi ko? Tayi shiru ya sake cewa na yarda ki tafi amma sai kinyi min abinda zan kwana ina farin ciki, ki dan rage min radadin sha'awarki dake damuna tace, ni dai kunya nake ji don Allah kayi hkr mu bar gidan nan idan muka koma gidanmu komai zan iya yi maka. Tana kallonsa ya tashi ya kashe fitila falon duhu ya gauraye, ya haska wayarsa ya iskota sannan ya kashe fitalar wayar, ya jata zuwa jikinsa, duk wani abu da yasan zai yi mata ya ya sami gamsuwa sai da yayi mata ita ma ta taimaka masa, ta yadda ta gusar masa da sha'awar ta hanyar wasanni, har mamakinta ya dinga yi. Ko da yake tana karance2 dole ta sami wayewa. Sai da taji ya soma bacci sannan ta rada masa a kunne zan tafi nasan hajiya tayi bacci. Ya sumbaci labbanta yace nagode Aneesa Allah yayi miki sakayyar aljanna, kin zama mata tagari. Ta tashi ta saka rigarta da ya cire ta daura dankwalinta ya yafa gyalenta ta fita ta ja masa kofarsa sannan ta isa cikin gidan. Babu motsin komai a falon ta na shiga ta iske Hajiya ta dade da bacci, ta kulle duk kofofin sannan ta shiga bayi tayi wanka. 107) tayi wanka ta fito daure da alwala tazo tayi nafila sannan ta kwanta, duk Hajiya na bacci. Da safe ta dauka Hajiya zata yi mata magana sai ta ga bata ce mata komai ba, har Ishaq da ya shigo ba ta ji tayi masa magana ba, sai ma hira da suka dinga yi. Aneesa wajen karfe goma tayi wanka tana shiryawa sai Hajiya ta shiga dakin ta dubeta tace , "yawwa gara kiyi shiri gaba daya zaki bi mijinki," Aneesa ta juyo da sauri tana duban Hajiya tace " In bishi fa kika ce? Gaskiya ni ba yanzun ba sai na gama shan magunguna na." Tayi murmushi tace wane magani kuma? Ai kin warke kyaje can gidanki ki sha maganin tunda kin nuna alama." Tace "Hajiya wace alama na nuna?" Tace, "Au baki sani ba?" Ina ce jiya gurin mijinki kika kwana, kinga gara ki bishi kada ya zamo ina takura masa tun da na lura Ishaq bai da kunya ko kankani." Aneesa ta soma kuka , "Hjiya wallahi ni ba a wurin sa na kwana ba, lokacin dana shigo na iske kinyi bacci sai ban tashe ki ba. amma wallahi a nan na kwana.." Tace ." To ni dai gara ki bishi, yanzun ne dai da na ke son in kwatar in nuna masa kema mai daraja ce naga abin ba zai yiwu ba. gara ku koma gidan ku tun kafin ban sani ba ya dauke ki ya tafi dake.” Kuka sosai Aneesa ta dinga yi tana ba Hajiya hakuri, “ Don Allah hajiya kiyi hakuri ki yafe mani, ni ba zan bishi ba kuma b azan sa ke zuwa sassanshi ba koya kira ni, jiya da naki zuwa don kince inje ne na je, amma b azan sa ke zuwa ba.” Hajiya tace, “ni ban hana ki zuwa gurin mijin ki ba,amma yadda da sanin sa matarsa ta tozarki ta tozarki shine nake son ki nuna masa kin san martabar kankki in ba haka ba zasuci gaba da taka ki yadda suke so, in kin yarda ni dinnan sai ya zubda hawaye ya nuna kina da daraja sannan zan bashi ke ku tafi.” Cikin kuka Aneesa tace “ Wallahi zan bi umarninki ko kula sshi ma sai kin ce inyi zanyi.” Tun daga lokacin ishaq da ya shigo ya rasa gane kan Aneesa, yayi tambayar duniya ta gaya masa me ke damunta 108) ya ganta sukuku ba walwala sai tace masa ba komai. Gurin hajiya ma ya danga sauyin fuska, duk sai ya damu gashi ya so su tafi yau amma sai ya ga ba fuskar da zai tambayi Hajiya,itama gimbiyar bai gane kanta ba, doe ya fasa tafiyar zuwa washegari. Da dare ko abincin da tayi masa aika masa dashi tayi, day a kira ta a waya sai tace ya tambayi Hajiya, ya dauka abin na sauki ne sai ya ji Hajiyan tace, “ Kaga Ishaq ka rabu da ni, Aneesa dai ka kawo mini ita bata da lafiya to karka dame ni a kanta sai ta warke zaka ga nace ka zo ka dauki matarka ko kana Abj ne, gara ma in zaka shirya ka koma bakin aikinka gobe ka koma, amma Aneesa ba yanzu ba. “ Gaskiyar Hajiyace da tace sai yayi kuka don kuwa a wannan dare kurmussu ya dinga yi na rashn Aneesa kusa da sh, ya zubda hawaye ta re da kewarta na irin faranta masa raid a ta yi a daren jiya, yauma yana da burin hakan amma an gindaya musu shamaki. Da safe yayi shirinsa tsaf na barin birnin Zazzau, ya sami Hajiya a daki ya zauna gefenta suka gaisa sannan ya danyi shiru zuwa can dai ya gaji da shirun yace, “ Ni zan wuce , kina ganin sati mai zuwa in zo zamu wuce da Aneesa?” Tace, “ Bance haka ba, kuma ban daukar maka alkawari ba, ka dai saurari waya ta kawai.” Ya aje mata rafar dubu hamsin ya mike jiki a salube yace, “ Shike nan zan tafi, Aneesa fa zamu yi sallama.” Ta kwalawa Aneesa kira da ke can dakin Hajiya suna mata gyara ita da ladidi, Tazo tace dama zaku yi Sallama da mijinki ne zai tafi.” Ta dube shi tace “Allah ya kiyaye hanya a gaida su Suhail,” Wani abu ne ya tokare masa a kahon zucci saboda takaicin wannan halin ko in kula da Aneesa ta tsiri yi masa, in ma gara shi ake yi ai ya garu, in ma kurensa suke nuna masa ai ya kuru ya gane kurensa kuma ya shiga taitayinsa, to ba sai akyale shi aka ba koko hawaye suke son suga ya zubda, tunda ko can Abujan Safeena bat a masa ta dadi zafi take hada masa, gashi nan ma yana tunanin ya zo ya sami sassauci amma abin ya faskara. Yana jin kasar zai bari ko ya sami sassauci tunda kasarsa ta gagara shi tayi masa zafi. 109`) Tana gama gaya masa haka kawai ta juya zata tafi, yayi mata Magana a kasalance, Ga wannan ki rike kafin in dawo, “ Rafar dubu ashirin ce. Tasa hannu biyu ta amsa tare da yin godiya. Ta mikawa Hajiya kudin ta wuce abinta, ya bi bayanta da kallo da wutsiyar ido, hart a bace sannan ya sake yiwa hajiya wata sallamar ya fito ya shiga motarsa. Ya fi minti talatin cikin motar a zaune amma ya kasa tada motar ya afi. Yaron gidan Hajiya shi ya shigo yce mata, “Hajiya hala yallabanmu bai da lafiya ne, naga ya shiga mota gashi can ya fi minti talatin bai tada ta ya tafi ba.” Tace, “Lafiya kalau yake.” Aneesa kam tausayinsa ne taji ya kamata. Ya dade sannan ya tada motar ya tafi. ************* ************************ ************************* Tun daga ranar da Ishaq ya tafi dama Aneesa t agama shan maganinta, kuma sun koma gurin malam Balarabe yace asirin jikinta duk sun karye da izinin Allah, sai addu’o’I day a bata a rubuce yace ta je ta lamince yinsu In Shaa Allahu zata gagri Sihiri duk wani mutum da aljani,kullum ta tashi da safe sa tayi wannan addu’ar bayan ta idar da Sallah Subuhi, haka da dare bayan Sallar Isha’i. Ga addu’ar (ALLAHUMMA ANTA RABBI LA’ILAHA ILLA ANTA ALAIHI TAWAKKALTU, WA ANTA RABBUL ARSHIL AZEEM, MAASHA ALLAHU KANA WAMA LAM YASHAA LAM YAKUN LA’HAULA WALA KUWWATA ILLA BILLAHIL ALIYYUL AZEEM. A’ALAMU ANNA LAHA ALA KULLI SHAI’IN KADIR, WA ANNA LAHA KAD A HADA BI KULLI SHA’IN ILMA. ALLAHUMMA INNI A’UZU BIKA MIN SHARRI NAFSI WAMIN KULLI SHARRI DABATIN AKHIZU BI NASIYATIHA WA INNA, WA INNA RABBI ALAA SIRADIN MUSTAKIM.) In Shaa Allahu duk wanda yayi 110) wannan addu’ar babu wani abu mummuna da zai same shi, shi da iyalansa har ma da dukiyarsa inji Annabi (S.A.W). Bayan addu’o’in da take yi kuma Hajiya tad au damarar gyara diyarta don kullum, * Da dare sai tayi mata farfesu ko na kifi ko na naman rago, mai wadataccen room, ko ta soya mata kwai wanda yaji manyan tumatir da manyan farar albasa, a soya shi sama-sama shi bai soyu ba kuma ba danye ba, haka take tasata sai ta cinye, yana kara ni’ima sosai. * Da rana kuma ta fi yin mata abu mai ruwa-ruwa balle ansan zage- zagi da shan fate ko shima hadin da take mata mai saukar da ni’ima ne, a cikin fasuten a sa tantakwashi a yanyanka tumatir da albasa da cucumber isasshe a sa ganye ya ji kabewa, wannan hadin yana karawa mace ni’ima sosai, ko ta gasa mata nama gashi mai ruwa-ruwa, a sa albasa a gashin kada su gasu idan an juye a kwano a yanke tumatir a ci, shima yana da kyau, ko ta dafa mata wake ya dahu lugub sai a sa maid a dafaffen kwai a yanka tumatir da cucumber a ci haka, shima yana da kyau. * Da safe ga hadin da take bata, tayi hadin aya da gyadar da aka soya suma sama-sama, sai jikakken waken suya a jika shi tare da alkama da danyar shinkafa, a bare dabino a zuba, (za’a iya sa kowanne gwangwani bibbiyu) sai a kai a nuka a tace idan ya kwanta kullum da safe shi take dama mata shat a kan zuba mata madarar ruwa ta peak da zuma madadin suga. Da dare kuma lipton take dafa mata da kaninfari, ba’a cika kaninfari ana son rowan lipton din yayi dan kauri, da duminshi za’a fasa kwai a bayan an zuba rowan lipton din rabin dan karamin kofi a zuba danyen kwai daya sai a sa zuma cokali biyu karami ko babban cokali daya sai a kada shi o Ko Kauna? MIJIN ARO 2***12 111) sosai har sai ya tsinke sai tasha, wannan hadin cikin mintuna kalilan mace zata ji alamuma a jikinta, don ko zama tayi zata ji damshi, shi yasa an fi shan wannan hadin da yamma sosai ko dare. * Sai kuma wanda na fada a littafina na girki (SIRRIN GIRKE-GIRKE) Za’a sami rowan cikin kwakwa ne a juye a kofi sai a zuba zuma cokali uku a juya sannan ayi wannan addu’ar da izinin Allah ni’ima zata dawwama a jikin mace mara yankewa, (BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. ALAHUMMA YA MUKALLABIL KULUBBI KABLAL KALBI ALA (ISHAQ) BI MUHIBBATTI DAU’DAN WA KARHAN SIRRAN WA JAHRAN, LAILAN WA NAHARAN HATTA LAA YA SABBIT ALAA SAA’ATI YA ALLAH, YA ALLAH, YA ALLAH.) Sau ukku ko biyar. To In Shaa Allah ni’ima zata sauka sannan soyayyar mace ba zata taba gushe wa a zuciyar mijinta ba, zakiyi zaman dirshan a zuciyarsa fiye da tunaninki, idan aka zo wajen da na ambaci Ishaq sunan mijinki zaki san a kawo misali da Ishaq ne kawai. * Sannan wannan kuma kankana zaki samu mai ja da zaki,sai ki yanke saman kiyi mata murfi, ta nan zaki caccaka cikin kankanar yayi ruwa sai ki zuba zuma cokali ukku ko 5, sai a karanta wannan addu’ar (ni’imal maula wa ni’imal nasir) sau 313, idan kin gama addu’ar sai ki rufe kankanar da murfin sai ta kwana sannan ki zuba kankanar a kofi ki shanye, to In Shaa Allahu idan kina yin wannan hadin lokaci zuwa lokaci ba yadda za’ayi mijinki ya jiki ba yadda yake so ba, ku duba littafi na na (SIRRIN GIRKE-GIRKE). Juice na musamman a shafi 36,38,40, dama wasu juice din iri-iri masu kara ni’ima ne. 112) Tun kafin dawowar Ishaq Aneesa ta soma tausayin kanta saboda tasan ta tsumu, saboda ance mace mai yawan ni'ima idan tana tunanin mikinta zataji kawai babu abinda take so sai kasancewa da shi, to ita kam haka take ji, abin ne zata ji ya namata yawo a cikin jinin jikinta, idan kuwa yayi mata waya da daddare to kwana takeyi cikin kewarsa tana juye juye, ita tana ganinma Hajiya ta dagota. Ranar juma'a da yamma Ishaq ya iso zaria, Aneesa tamkar ba ita bace mai tsananin kewarsa din nan sai ta shiga wani ja masa aji konai zatayi masa amma a yangace tamakar bata yi farin ciki da zuwansa, alhalin zuciyarta kal take har tafi auduga fari. Tym din da yazo Hajiya bata nan an tafi kaita asibitin ABU na shika zata dubo mijin kawarta da yayi hatsarin mota, gidan daga aneesa sai ladidi. Ishaq juice din guava da lemon tsami da abarba da aka hada su kawai ya sha, yanayi yana kallon Aneesa da ta wani takure a agefe kamar taga dodo, kunyar ladidi na gidan kawai yakeyi da ya kwanta a cinyar matarsa ya dan rage gajiyarsa. Can dai ya dubeta yace, duba min saman wardrobe din Hajiya ki bani kwalbar zuma in sha. Ta mike cike da yauki da yanga ta wuce ya bi bayanta da kallo, har wata er kiba ta kara yi tayi kyau abinta kirjinta nan da mazaunanta ma'abita cika da yalwa tamkar zasu yi magana, gashi tasa kaya da suka kamata suka fidda shape dinta, ga kamshi tana zubawa, ya hadiye miyau kuut! Tare da lumshe idanunsa, tamkar an tsikare shi sai ya tashi yabi bayanta tana duba kwalbar zuma ya taho da sanda ya sakle hannunsa ya rike kutirinta ya makaleta a kirjinsa ya tura bakinsa wuyanta yana sinsinarta, nan da nan ta sona dauke wuta tayi magana da kyar pls Ya Ishaq kayi hkr nan da dakin Hajiya ne, so kake ta dawo ta ganmu? Yace zanso ta ganmu tunda har yau kila bata yarda ina tsananin bukata diyarta ba, to kinga idan ta gamun ra'ayal ainun zatayi gaggawar bani ke mu tafi, in kuna ba haka ba in tasa ta gaba ina mata kuka kila taji tausayina ta bani ke. tace nifa ban yarda da wannan rawar jikin da kosawr naka ba ni da banj da dandanon dadi dan Allah ko na koma amfanin me zan maka matarka ai ta isa ta gamsar da kai ya sake kwakubeta yace ni ban fadi haka ba dan Allah ki dena wannan zancen bana so...tace ko baka fada ba ai ka nuna mun tunda ka hadamun zuma da zamzam da kayan fruits in da bansan amfaninsu ba ai yanzu na sani tunda da ka bani har yoyo na dinga yi kai kuma ka hau murna zaka zo ka kwashi gara...yace aneesa na roke ki bar wannan zancen ina rokon alfarmar ki shafe abinda ya faru baya cikin zuciyarki nayi miki alkawarin in kika koma gidana zaki ga canji abinda ya faru a baya ba zai.maimatu ba da yardar Allah....ta banbare daga jikinsa tace naji na yarda Allah ya tabbatar da alheri muje falo bana son hajia tazo ta iske mu.anan...yace wai dan Allah ni va mijinkine ba da ake mun jurilla a kanki sai kaf kaf hajia take dake kaman zan gutsiri wani sassa na jikinki yadda ta bani ke gudarki ko mun shekara cikin daki haka zata ganki a gudarki to mene abun damuwa...tace duk munsan da haka ni dai muje.......kwana 2 da ishaq yai a zaria cikin zullumi da dar dar yake dan baiji hajia tai masa maganar komawar aneesa ba kuma bai ga tana wani shirye shiryen komawa va shi kuma yana tsoron yai magana ya ballo liki sai ya zubawa sarautar Allah idanu ba bai san hajia a sirrance take shirin komawar sirikarta ba komai ta kammala nata shi na tfy jiransa kawai take su tafi amma sai ta gara shi kadan yadda gobe ba zai kuma mata laigin da zaisa su taho gida ba ranar lahadi yayi wanka ya shirya yasa ubansu ghanilla shada kalar ruwan zuma sai maiko da sheki take ga kamshin turare na tashi tunda ya shigo dakin hajia aneesa kallo daya tai masa ta dauke ido saboda wani abu da ya tsirga mata dangane da mijin nata. dan idan ta cigaba da kallonsa zai ganota sun gaisa da haj ita ma ta gaishe shi sannan tacigaba da shiryawa hajia kayanta a wardrobe ya dubi haj a raunane yace haj yau nake son komawa amma dan Allah kimun alfarmar na tafi da aneesa yara na can na ta kewarta kullum sai sunyi kuka tace meyasa baka zo da su sun ganta ba aneesa ba yau zata komaba kana iya zuwa dasu wani satin su ganta ya sake marairai cewa yace haj fa nima rashinta yana sani kewa a gidan dan Allah kimun afwa bazan sake cutar diyarki ba balle na bari a cutar da ita.........tace ai na riga naji tubanka kuma na yafe amma bazan baka yata ba dan bangama shiryata ba kuma bazan laminta akuma wulakantaat ba nan gaba..yace ni ko baki shirya mata komai ba ki bani ita haka na miki alkawarin zama da ita da zucia daya tsakani da Allah ba cuta ba cutarwa...tace shikenan tashi ka tafi sai zuwa wani satin...ya tallabe goshinsa sai ga hawaye na zirara yana faman girgiza kai yace shikenan zan aje aikin sai in zauna anan a gabanki ki gani in zan cuceta tinda har yau kinki yarda da ni kin kasa mun uzuri kina ta fushi dani ya cigaba da zubda hawaye....tsanani tausayinsa ya kama haj...itama aneesa bata san sanda hawaye ya ziraro mata ba tabbas tasan yayi nadama kuma baya da hannu cikin wulakancin da matrsa tai mata sauri tayi ta boye fuskarta cikin wardrobe an kada haj ta ganta taji haj na cewa ni bana fushi da kai in na nayi to ada ne amma yanzu na yafe ka dauki matarka ku tafi Allah yayi muku albrk ya albrkc aurenku da zuriarku ka cigaba da kwatanta adalci a gidanka...ya saki wani murmudhin jin ddi.......... yace ngd haj Allah ya kara girma...yace bari in turo a dauki kayayyakinta jikinsa na bari ya fice......haj ta juyo ta dubi aneesa tace kin gani ko yanzu ya gane kema kina a naki matsayin kinga ko kin koma yasan sai da ya sha wuya ki ka dawo maza ki gyara jikinki ku tafi komai naki ai a shirye yake...yauwa ga wannan adduar da kingama abinci wanda zai ci ki karanta bayan kin bisimilla. (Ya ayyauhallazina amanu innamal mushrikuna najasun) kafa uku sai ki tofa acikin abuncin a zakuci har wanda safeena ta dafa to inai a sihiri a abncin zai karye ko kuma ku fitsarar ashi in kinga ba zaki iya a dafaffe ba ko a danye ne sai kiyi ki tofa kafin ta diba dan kada taga kina tofi a abnci tace wani surkullen kike mata kinsan wanda be yarda da kansa ba ba ya yarda a mutane......tunda suka dau hnya ishq ke nan nan da aneea yana lallashunta tare a gaya mata zantukan soyayya masu sanyaya zucia har take jin kanta ya mata nauyi dan girman kalamansa tana jinma duk duniya akwai wadda mijibke so irinta ko da yake kadan daga aikin namiji yanzu karshenta suna isa gidan yai tozali da matarsa zai manta da lamarinta ya watsa ta a kwandon shara sai lokacin da ya tuna ta kuma....... Tun a mota yace mata muna shiga gida ki shiga kicin ki haa mun lafiyayyaen abincin dare (dinner) dan tau kece da girki...tace daga dawowata ai a daga min kafa in huta zuwa gobe...yace ba zai yiwu kivhuta ba ke da hajiarki kun gara ni..yanzu hajia ta zuba ni a kwandon shara...tace soyayyarka ce ai ta shafeni...duk da yake nima yar gaban goshinta ce...una ga kuma in na haihu dukkanninmu zata manta damu ta maida soyayyar kan bebin...yace iye ashe zaki haifo min bebi sai ki ta yani addua yau Allah ya bamu babies din kinsan ni bibbiyu ake haifamun Allah ya mun wannan baiwar.... 116)Aneesa tayi kasa da kanta tace Allah kada ya bani yan biyu rainonsu akwai wahala...yace mene naki a rainonsu nono kawai zaki basu sai mu dauko mata biyu masu tayaki daga shan.nono sai bacci zai hada ku ko pant dinsu ba zaki wanke ba ki kwantar a hankalinki tace ya ishaq tsotsin ma akwai wuya rai biyu fa ta dafe kirji wai ! Ai sai ka aje aikinka ka awo gida muyi ta rainonsu tare ya dinga mata dariya da hirarrarkin nan masu adi har suka isa Abj ya dubeta yace kafin mu shiga gida ko mu biya shoppng dan ki saya abubuwan a baki dasu dan in muka shiga ba fitowa amarci zamuci sosai nima ina hutun shekara ne shiyasa na matsu ki dawo bana so na cinye hutun ba ke ina jinma tafiya zamuyi tace zuwa ina yace duk kasar da nayi raayi muje yawon amarci (honey moon) tace amma da anti.ko...yace lokacin da muke zuwa da ita kin taba muna rakiya tace ai bana gidan ne shiyasa sai ya bar wanna maganar yace ame dane zaki siya tace snacks da ice cream su nake so sai yan wasu abubuwa ya tsura mata ido ya cigaba da tuki sannan yace mata na yi noticing wasu abubuwa wanna shan ice crean anya yan biyuna basu makale a mararki ba gsky akwai alamar tmby kullum direban haj na yawon aikenki zuwa tulips ko mr biggs da chicken reoublic bari mu biya wajen abokina Dr ya bincika mun ke...tayi murmushi tace wane irin ciki yanzu sai mun dawo honey mokn din mu ma dawo da tsaraba...ya kyalkyale da dariya ashe kema kina so muje honey moon din...to ki fara shiri a cikin satin nan in sha Allah zamu tafi...sun biya shagalinku restuarnt sunci abinci daga nan suka biya supermarket duna sunyi sayyaya ta saya ma yara tsaraba daga nan suka isa gida 117) Gidan ba jowa hakan ya bata damar yin wanka sannan tayi sallar azahar ta dan kwanta tayi bacci kafin su suhail su awi su hanata shi kuma iahaq fita yayi ya barta ita kadai bata farka ba sai bayan karfe hudu tana yin sallar laasar ta shiga kucin dan ta dora girki......... Abu mara nauyi yace mata yana si shi uasa tayi hadin lafiyayyen salad sai tayi farfesun kayan ciku tayi juice kala biyu sannan tayi faten dankalin turawa wanda yajh zallar hanta a koda dan ta taba yi maigidan yai ta santi wancan na busashen kifi ne shi yasa yanzu ta canja kala da koda......... Sai tamma lis safeena ta dawo likacun aneesa na falo yar na ganinta gaba daya sukayo kanta da gudu suka daneta suna murnar ganinta ta dube sashin a safeena take tsaye ta zuba musu ido tace anti sannu.ku da dawowa ai mun dawo gidan tsit bakunan sam ba dadi...tace ai fa gasu nan sun awo ta wuce dakinta ta bar aneesa da yaran...ana kiran magrib mai gidan ya shigo a gaggauci yai alwala ya nufi masallaci itama aneesa tace ma yaran kowa yaje yai sallah itama ta wuce dakinta tai wanka tai sallah tana zaune tana azkar har aka kira ishai tayi tai shafai da wutri sannan ta tashi ta shafa mayukanta da turaruka masu sanyin kamshi sannan ta zauna ta tsantsara kwalliya saboda yau zata fita cin abinci da mijinta ta daina takura kanta ta daina zama a daki itama zata fita ayi fito na fito a ita kowa ta gwada kissarta mai saa sai ta saye zuciar mijin.......... Wasu riga da wando ne na kamfala yar asali rugar matsatstsa style din a akaima rigar kamar yar kanti shi kuma wandon daga kasa ne aka fidda fadi daga sama aka matse shi kayan ya ace a yanayin jikin aneesa da yake maabociyar yafa dan gyalece sai ta yane kanta da shi takalminta kalan gyalen ne...ta jefa wani mint maabocin kamdhi tana tsotsan abinta ta fito tana taku dai dai...tana fitowa yayi daidai da fitowar ishaq suka jera zuwa falon tamkar tare suka fito daga daki daya. 118) Safeena na zaune a falon ita da yara tana ganin fitowardu kirjinta ua buga dam lallai yarinyar nan ta dawo da damarar kwace mata miji in har bata tashi tsaye ba yarinyar a ko falo bata iya fitowa hira a miji amma yau itace har da jeriwa dashi tana rausaya shi kuma sai aikin kallonta yake tamkar zai lasheta. Ya dubi safeena yace bisimilla ki taso muci abinci tace muje gani nan zuwa sai a suka wuce sanna ta bi bayansu ta iske aneesa na zuba masa abnci kamshi sai tashi yake dama tasan yarinyar gwana ce gurin iya girki....... Ta dubi safeena tace ne zan zuba miki anti tace ki barshi kadan zanci zan zuba duk yadda ta danne kishin aneesa ake taso mata abin na neman gagararta tunda gashi ta kasa cin abinci mamaki kawai take na aneesa dan taga a niyyar kwatar mujinta ta awo shima da alama malaman zaria sun yi aiki akansa shiyasa yake wannan rawar kafar tankar ma bai san tana gurin ba ama ai hajiarsa ba daga nan bace wajen tsayuwar dare akan danta wannan karon zata canza taku a boye zata bi bayan kasa taci gaba da sihirinta in yaso a zahiri sai ta nuna ita a aneesa tamkar ya da kanwa ne don in ba haka ba wankin hula zai kaita dare garin neman gira ta rasa ido....... Cin abincinsu kawai suke cikin nishadi ita kam safeena ta zuba cokali dya tayi duk a dadin a farfesun ya mata ta kasa danne kishinta ya lura da ita sai yace safeena yaya ne? Ta dan dafe kai wlh tun a hanya kaina ke ciwo bari inje in sha maagani na kwanta yace baki ci abinci ba tace bari in wuce daki da wannan sai in ci...ta mike ya auki filet din ya rakata daki ashi sannan ya awo suka karasa cin dinarsu sun dade a falo tare da yara har dukansu sukayi bacci ita da ishaq suka kai yaran suka kwantar dasu suka lullube su da bargo kowa agidansa sannan suka musu addua suka ja musu kofa......... 119) ishaq ya rufe kofifin falon ya kashe tv din a suke kallo ya dubi aneesa yace muje mu kwanta ta bi hanyar dakinta ya rikota yace ina kuma zaki je tace zan cire kayana ne...ya marairaice murya yace dan Allah kar ki ja mun aji na sanki tayi murmushi Allah yanzu zan dawo minti 2...... Wata doguwar riga ta sa iya kacinta kasan cinya bata kai gwiwarta ba gata shara shara babu abina baka hangiwa ta cikin rigar kuma bata sa undies ba saboda tana ganin ko tasa basu da amfani ta warware ribbon din kanta ta taje gashinta suka sauka a kafadunta turarukanta na musamman ta shafa ko ina ajikinta fidda kamshi yake da ta dubi kanta a madubi tasan dole ta rikita maigidan balle yadda yau yake jinta a tsakiyar kalbinsa dan gyale ta yafa ta isa dakin ta tarar sallar nafila yake ta zauna har ya idar ya juyo yace kinyi shafai a witr? Tace eh nayi tun da nayi sallar ishai yace ok yayi...ya ade yana adduoi sannan ya shafa ya iso gefenta abakin gado ya zauna yasa hannu ya cire gyalen kanta kamshi ya doshi hancinsa ya lumshe idansa yace ni dai kinki gayamun wannan turaren naki ko? Tace na gaya maka hadin musamman ne yace to nima a hada mun in dinga sawa ina sin kamshin ko kuma mu dibga amfani da naki....tace turaren mata ne fa..yace to ni waye in ba na mata ba yanzu haka ina ce cikin jikinki zan kwana in yi matashi a kirjinki to meye nawa bai zama mallakin mace ba ta sunkuyar da kai...ya shafi gefen kumatunta yace wai ni kunyar nan ina take ne insa baki in tsotse ta...amma bari nasan inda zan lalubo ta yau zan rabata da jikinki in ba haka ba ba zata bari ana sakar min jikin nan in more rayuwata ba.....daurin dake hannun rigarta guda dai dai su yasa hannu ya kwance sai ga rigar ta zube akasa sai ga kirjinta a waje muraran ...yabi ya....... 120) yabi ya kura ma kirjin idanu ko kiftawa ba yayi ita kuma ta rintse idanunta yace bude idonki ki gani zan tsotse wannan kunyar tunda kinki dainawa...tana ji ya kai bakinsa kirjinta yana tsotsa sumewa ne kawai bata yi ba amma jin numfashinta tayi yayi sama sama...Allah ya taimaketa da ta bude ido saboda jinta tayi a tsakiyar gadon tana bude idon sai taga dakin dindin a duhu sai taji sanyi a ranta dan gaskiya a tsananin kunya idonta na kallon idonsa sannan yana mata irin wadanna abubuwa amma yanzu a duhu har tana iya maida masa martanin wasannin da yake mata duk wasu yan abubuwan faranta rai da ta taba ji ko karantawa da ake ma miji a irin wannan lokacin ta dage ta yi masa saboda taji ance aje kunya ake yi a gefe daya to ita kama ta aje tata kunyar shi yasa ta rikitar ashi gaba daya ya shiga rada mata a kunne nuna alamun yana jin adin wasannin ita ma sai hakan ya kara mata kaimi kuma taji ance ana kukan kissa sai ta shagwagwabe masa (su Aneesa manya) nan ma ta kara rudar dashi....... A ran ishaq ya dinga zullumi Allah yasa kaa yaji aneesa irin na rannan...amma ina sai yajivta fiye matakin duk wata mace a duniya bai taba jin mace irinta ba shi yasa ma yaji ba zai iya saurara mata ba duk da yarinyar yasan dauriya kawai tayi masa amma ajikinta yasan ta wahala dama gashi gwarzone bai iya kwana biyu yana kallon matarsa sai dai in alada take to wannan Allah ya kan sa masa hakuri...amma haka kurum baya iyawa shiyasa hajia ke ganin rashin kunyarsa..... Tana kwance a kirjinsa yana faman lallashinta dan kuka take yi yace wai aneesa mene nace kiyi hakuti ta dago da kyar tace jikina ne yake ciwo kamar inyi zazzabi yai sauri yaje ya dauko paracetamol ya ballo guda biyu ya dagota ya bata ta sha ya kwantar da ita yana lallayrta kamar jaririya da kyar ya samu bacci ya dauke ta duk sai ta bashi tausayi ki a yake rashin sabo ne amma idan ta saba dashi babu wata damuwa sai dai ma kullum da zatayi farincikin kasancewa dashi tunda yasan in........ MIJIN ARO 2***13 Wannan fagen ya iya gudanar da soyayyar da zai mantar da mace wani bakin cikin rayuwa. Da zai fita sallar subahi ya tasheta yace, ga ruwa can na hada miki ki gasa jikinki sai kiyi wanka kiyi sallah zanje mosque. Bayan fitarsa ta tashi amma sai bata ji ciwo irin na ranannan ba sai dai tsamin da ciwon da jikinta ke yi, shina da taa gasa jikinta da ruwan zafi sai taji garau, gajiya 2 ce ta tarar mata gata mota sannan ga wannan shi yasa abin yayi mata yawa. Ta idar da sallah tana karanta alkurani ya shigo ya zauna gefenta yana sauraron kira'arta mai dadi tare da fidda tajweed irin ta malaminsu na islamiyya mal. Abdullah Abba. Har ta kai karshen suratul kahf tayi addu'ointa suka shafa tare ta juyo ta gaishe shi yace, ai na manta ina tare da malama ne a gida na, gaskiyya na dora miki alhakin karatun alkuranin yara, ko da yake suhail ya gaya min kina koya musu, yanzu to ya zaki da cigaban karatunki na addini gashi kin baro zaria tushen ilimi. Tace kasan malamin namu ya dawo nan Abuja da aiki dana zance ka neme shi don naji ya bude gurin koyarwa kaga sai ka saka mu ni da Aunty idan ma akwai na yara sai maida su can. Yace good kin kawao shawara mai kyau. Ya kai hannu ya mammatsa jikinta yace ya jikin ya daina ciwo ko? Ta shagwabe fuska tace ya dan daina, amma yanayi, yayi dariya yace wannan wace irin amsa ce, ya daina amma yanayi? Na dauka ya daina oya zo muje ki kwanta kiyi isashen bacci tunda jiya kin hana mu bacci, ashe haka kike? Ta dan harare shi tace, don dai kada in yi maka korafi ne ka canza salon maganat da zanyi, da nasan haka kake da nayi zama na gidan Hajiya yadda idan ka dameni zan kai mata kara ko in gudu gurinta, yanzun fa ko nayi mata korafi kana damuna hkr zata bani, yace to in bata baki hkr ba ya zatayi da danta dole ta baki hkr ki ba dantaa abinda yake so, tayi sauri ta mike ta barshi a gurin ta haye gado taja bargo. Ya biyita yana cewa au har yanzun da sauran kunyar ne, bari nazo in cire rahiwar. Ya haye gadon ya rungumeta a jikinsa ta soma zamewa tana bashi hkr cikin kuka shagwaba, don Allah kayi hkr wlh duk jikina ciwo yakeyi, kasan fa na wwahala da yawa so kake inkasa tashi da safe? Yace to menen idan kin kasa tashi, ba kinyi bautar aure bane, bata son tayi msa gardama saboda kada yaga gazawarta don ance hakan na dakusar da sha'awar mace ga mijinta yawan korafi shi yasa tace, kwarai bautar aure nakeyi, Allah ya bani lada tare da kai. Ya ji dadin kalamanta sosai. Baccci da bai barta tayi kenan ba aka da da dasa wata sabuwar rayuwar mai kunshe da darusa. Jin da yayi Aneesa ba zata taba gundurarsa ba shi yasa yayi wanka ya fice a gidan, amma sai da gaya mata zai fita ta shirya masa bkr fast kafin ya dawo nan da karfe 10am. A cikin wanna satin Ishaq ya soma musu shirye2 tafiya honey moon tunda Aneesa bata taba zuwa wata kasa ba, ta dai taba shiga jirgi sau biyu da suka zo abuja ita da hajiya da zasu koma yaka su a jirgi suka sauka a kd suka kwana gidan Inna binta( kanwar hajiya). Safeena na gani suka abar kasar zuwa kasar england sai da sukayi sati2 suna cin amarcinsu sannan suka dawo a tym en kuma ishaq ya dukufa nemawa Aneesa jami'ar abuja da yake ta zana Jamb taci tayi post ume ma duka ta sami abinda ake so shi yasa babu wata wahala ta sami admission. Duk da a wannan tym din aneesa na dauke da ciki, ita da Ishaq babu wanda ya sani har sai da cikin ya shiga wata4, watarana ita ke da girki cikin dare ta farka da matsanancin zazzabi da ciwon kai, Ishaq ya shiga rudani sosai saboda kukan da Aneesa ke masa, tun da yayo sallah subahi ya dawo ya taya ta tayi wanka suka nufi asibiti. Duk wasu gwaje3 anyi mata har da hoto suka gano tana dauke da typhoid sai abin farin ciki tana dauke da ciki wata 4, kuma a scannin en 2 ke kwance a mahaifar Aneesa. Jin haka Aneesa tayi abu 2 ya kunsar mata farincikin da tsoron wai itace zata haifi en 2 shi kam babu komai bayyane a fuskarsa sai zallan farin ciki, tun tana kwance a gadon scannin din da yake agabansa akayi, ya zagayi gefen kunneta ya rada mata, kin yarda ni dan baiwa ne ko? To ki daga nxt en 3 ne. Kawai sai yaga hawaye na ziraro mata ya rage tsohonsa ya sumbaci labbanta yace, to meye na abin kuka bayan ranat haihuwar ma tare zamuyi nakudar ki haifi daya ni in haifo dayan. Zancensa na karshe ya bata dariya tayi murmushi shima yayi dama so yake yaga afara'arta. Tun a hanya da zasu dawo gida yake lallashinta akan ta kwanta da hankalinta, bayan ance ma haihuwar ba wani wahala, kila ma kina bacci kawai zaki farka kiga kin haifo yaran, ni ne ma zan tasheki.... Hahahahaha Tayita dariya har suka iso gida. Safeena na gidan da yake ba aiki ranar tun a falon ya soma fesa mata, kanwarki fah ciki gareta anyi mata scannin yace en 2 ne shine tun acan take ta kuka, na gaya mata haihuwar ba wani wuya ko? Safeena ta rasa bakin magana, ita ga abin bakin ciki ya gaya mata amma shi murna kawai yakeyi za'a haifa masa en 2, abinmda bata tabaa zata ba, ita gashi ta juyar da tata mahaifar yanzun ya zatayi kenan? Gaskiyya bazata yarda tana kallo wata tazo ta dinga haihuwa da Ishaq ba, ta dau alwashin sai dai a haifo masa da a titi indai yana da rabon sake haihuwa, amma ba dai cikin gidansa ba. Kuma boka yayi mata alkawarin turo aljani ya sace mahaifar, toh amma sai gashi wai tana dauke da cikin en biyu a mahaifar tata. Ta dawo daga tunanin da ta lula, ta dubi Aneesa tace ki daina tada hankalinki, babu wata wahala haihuwarsu gashi kin sami cikin da babu laulayi ai kinyi sa'a. Haka dai ita da Ishaq sukayi ta karfafa mata gwiuwa. Safeena ta bar falon taje daki ta kira aminiyarta Hajiya Nuratu awaya ta gaya mata abin bakincikin da ya faru a gidansu, wai Aneesa na dauke da cikin en 2. Haj. Nuratu ta dafe kirji tace, what??? Ciki? Amma boka bai kyauta mana ba da ya bari bai yi mana aikin nan ba har yarinyar nan tayi ciki, to amma babu matsala ki shirya ki zo mu tafi gurinsa. Safeeena karya tayiwa Ishaq wai za suje gaida Hajiya Nuratu bata da lfy ita da yaranta, bai yi musu ba yace ya barta, saboda yasan kawancenta da haj. Nuratu. Ta shirya yaran tsaf sai Suhail yace shi agida zai zauna tace, za'a kaiku gurin wasa ne fa ku da su saleem ku sha icecream ( karamin yaron haj. Nuratu ne sa'an suhail din). Jin tace haka yasa ya soma murnar tafiyar. A niyyarta ta bar yaran gidan Haj. Nuratu har su je su dawo sai tayi rashin sa'a kaf yaran sun tafi yini gidan iyayen mijin Hajiyan, mai aikinta kuma tayi tafiya shi yasa ma ta aka kai yaran gidan kakaninsu. Dole da su suhail suka tafi birnin gwarin. Sunje lfy a mota suka bar yaran don tasan halin suhail duk abin da ya gani sai ya gayawa daddynsa. Boka ya bata maganin da zata ba Aneesa a abinsa, in dai ta sha to cikin zai zube kuma ita da haihuwa har abada (kunji fah tamkar shine mai bayarwar). Da farin ciki suka baro dajin nan. Suna ta murna duk safeena ta kosa su iso gida ta aiwatar da abin da boka ya bata. Kana nakaa Allah na nasa, sun baro birnin gwarin sosai a dai2 wani kauye sukayi mummunan Hatsari. Shi dai Ishaq yana gida suna falo da Aneesa, jami'an kula da lfyar hanya sune suka kira shi a waya saboda a motar sun sami abubuwa da suka jibance shi suka sanar masa cewa iyalinsa sun sami hatsari, amma gasu nan asibitin Abuja. A gigice ya dinga amsa wayar har aneesa ta gane me ake gaya masa. Yayi yai ta zauna a gida yaje ya gansu takunna amma taki yarda ta zauna, dole tare suka tafi. Ahanya Ishaq mamaki ya dinga yi me ya kai safeena haanyar birnin gwari har ta kwasar masa yara, ya sami ganinsu yusra da yasmin a gurin safeena..... 125)Yusra da yasmin na gurin safeena basu ji wani ciwo ba sai kujewa da sukai a hannu da fusja...amma suhail ne ya samu rauni sosai yana emergency shi da haj Nuratu...safeena na jin shigowar ishaq akin da aka bata gado ta rufe idonta kamar tana bacci don bama ta son hada ido da mijin nata saboda haintarsa da tayi. Ishaq ya bar aneesa anan ya tafi wajen likita dan yaji karin bayani akan dan sa bai ma bi ta kan wata haj nuratu ba ita ma mijinta ya iso yana ta sunturi a energncy din sai bayan sallar ishai ne likitan ya fito yana yarfe zufa yana neman mahaifin suhail a lokacin yana tsaye a kofar dakin dan ya kasa zama ita kuma aneesa na gefensa ta durkusa saboda tace jiri take ji likitan ya mukawa ishaq hannu suka gaisa yace am sorry to say munyi iyaka bakin kokarinmu amma Allah bai bamu nasaraba yaron ya ansa kiran ubangiji ishaq salati ya saka aneesa kuma dafe kirji tayi tana salati ishaq a rude ya tallabo ta sai gata ta zube jikinsa a sume ya firgice ya rike likitan pls doctr ka taimakeni tana da ciki gashi ta firgita kar nayi asarar cikin nan likitan ya kwalawa nurses kira yace zuzo da gadon daukan.mara lafia da gudu suka zo da gado suna daga ta zasu dorata jini ya balle yana zuba...ishaq ya sake rikicewa kaga abinda nakr gudu yanbiyu ne a cikinta doctor yace kaga suma zan rasa su kuma shima yaron nan da ya rasu twins ne dan uwansa ya rasu shima gadhi yau ya rasu dan Allah likita ka taimaka kayi iya kokarinka kada tayi bari da sassarfa likitan yabi bayan nurses din yana ba ushaq tabbacin zasuyi kokari in Allah ya yarda cikin ba zai zube ba..........A yadda ishaq yake a rude ya dauki wayarsa ya shaidawa haj rasuwar suhail sannan ya gaya mata halin da aneesa take ciki...itama a rude ta soma salati a innalillahi sannan tace direba zai kawota Abj komai dare...ishaq yace kiyi hakuri kinsan tafiyar are babu dadi ki bari da kin idar a sallar asuba sai ku tawo da kyar ya dinga lallashinta ya shawo kanta ta hakura sai gobe. 126) Dare babu dadi ki bari idan kun idar da sallar subahi sai ku taho. Da kyar ya dinga lallashinta ya shawo kanta ha hkr sai gobe. Yayi waya gidansu safeena ya sanar da iyayenta, amma yace gasu nan a sibiti yanzun zasu amshi gawai zuwa gida. Ya kira wasu muhimamman abokansa ya shaida musu, ashe ma safeena ta gayawa en gidansu suna asibiti, suna hanya ne kuma Ishaq ya gaya musu rasuwar suhail kafin ya iso dakin da take har sun riga shi isowa, a bakinsu taji rasuwar danta, habawa ai sai ta zauce ta kama surutai na fallasa da rashin hankali, wayyo na shiga 3 nayiwa kaina sanadin mutuwar dana gashi nasa an juya min mahaifa ba zan sake haihuwa ba, shikenan haka zan rayu da 'ya'ya 2 ba namiji a ciki, duk takamar in mallake gidan Ishaq ta tashi abanza tunda ga wata ya auro zata haihu wai ma yanzu ciki gareta zata haifi en 2, ina! Wane ke da haihuwar en 2 sai na salwantar da cikin nan boka yasa aljani ya sace mahaifar taki in ga tsiyar haihuwa, wlh za ki haihi agidan nan ba sai na kore ki, sai dai ki haihi a titi. Haka ta dinga wannan fallasar en uwanta na rirriketa suna rufe mata baki amma bata fasa ba, duk wanda ya shigo ya iske haukar da takeyi, kunnesa ya jiye masa wadannan mugan abubuwan da ta aikata da ma wadanda take shirin aikawata, Ishaq ya dubi en uwanta da sukayi tsaye chirko2, yace kinji ko? Ita da aminiyarta gidan boka sukaje mini da yara har birnin gwwari ban sani ba tayi markayra zata je duba ita aminiyartata bata da lfy shine, Allah ya aiko musu da wannan hatsarin ita ma kawar bata can emergency rai ahannun Allah. Yanzu don Allah aunty ina anfanin mutumin da ba zai barwa Allah lamarinsa ba, sai ya dangana da gurin boka? Yanzun idan suka mutu a wannan hanyar me zasu ce wa Allah? Kafin Aunty tayi magana safeena tayi karaf ta zabura tayo kansa zata shake shi tana cewa, wlh baka isa ka hanani zuwa gidan boka ba, tunda yace zai sa aljani ya sace mahaifar Aneesa ba zata haihu ba, wannan cikin da kake murna zubewa zaiyi, tunda nima nasaka aka juya mahaifa ba zan sake haihuwa ba kaima baka isa ka sake haihu ba sai a haifo ma shege a titi ba dai dan sunna ba. 127) Sakeni Aunty wlh sai na salwantar da cikin en 2 nan tunda nawa sun mutu. Ishaq da kyar ya kwaci kansa saboda shakar da tayi masa, ya fita yaje ya gaywa likita halin da ake ciki suka zo sukayi mata allurar bacci a haka enwata suka ce gara a maida ita gida tunda bata ji ciwo ba, aka sakata a mota suka tafi gida, shi kuma Ishaq da abokansa suka amshi gawar suhail din suka tafi gida da ita, sai da safe ne za'ayi jana'izarsa. A daren Ishaq ya koma sibitin yaa tarar ikon Allah likitocin sunyi kokarin tsayarwa da Aneesa jinin da ke xuba mata, amma ita daa likitocin sun sha wuya musamman ma ita da dinga suma. Suna gama mata komai sukayi mata allurai aka gangarota zuwa wani daki na musamman ita kadai ce a dakin. Tym din da Ishaq ya dawo tana barci sai wata nurse ce akujerar gefen gadon a zaune da littafinsu na nurses a hannu tana nazari. Yayi mata sannu tare da godiya tace, babu komai wannan aikinmu ne tsayawa tsayin daka akan mara lfy, dama Dr. Usman yace in zauna gurinta in kula da ita, kun tafi da yaron da yarasu, idan kun dawo to idan baka dawo ba in kwana da ita, ina ganin in ba damuwa kana iya komawa gidan zan kula da ita har zuwa gobe, yace nagode Allah ya biyaki, ki bari zan kwana da ita zuwa da safe sai kizo gurinta ni in koma gurin jana'izar yaron. Ya je ya leka Aneesa tanata baccinta lakadan. Ya koma gefen gadon ya zauna yana kallonta. Nurse dinan tayi masa sai da safe ta tafi. Tun wwajen asuba Aneesa ta farka idon Ishaq 2 ya ji salatinta ya dubeta yace, sannu Aneesa ya jikin yanzun me ke miki ciwo? Ta nuna masa kasan mararta, ya ce sannu Insha Allahu zaiyi miki sauki. 128) Tayi masa tambayr da yake ta zullumi... Ya Ishaq suhail ya mutu ko? Yace bai mutu ba yana nan da ransa, waya gaya miki ya mutu? Tace ina ji da likita na gaya maka, yace bakiji sosai bane, amma yana nan gashin jawo saura kiris ya rage cikin jikinki ya fita, haba Aneesa ko mutuwa yayi ashe ba zakiyi tawakalli ba irin na musulmin kwarai? Hawaye ya ziraro mata tace zanyi mana, Allah ai yafi mu sonsa idan ma amshi abinsa. Ya soma yi mata wa'azi sosai cikin hikima da dabara ya gaya mata rasuwar Suhail, tayi kuka sosai kuma bai hanata yin kukan ba saboda yasan irin shakuwar da sukayi da yaron, in dai yana gida baya zama gurin uwarsa yana can makale da Aneesa adkinta, in bacci takeyi tunda sarkin bacci ce shima zai kwanta a gefenta yayi baccin dole, sai gashi rana tsaka Allah ya raba wannan kaunar ai dole Aneesa tafi kowa rudewa. Yace mata kiyi hkr hajiyarki na nan isowa don tun jiya nayi mata waya idan ta zo zan kawo ta gurinki, ina jin ma idan likita ya zo anjima zance ya sallameki in dai babu matsala, gara ki koma gida nima hankalina zaifi kwanciya guri daya. Sai da su Hajiya suka iso misalin 8am akayi jana'izar suhai akaje aka suturta shi, kuna har wannan tym en safeena bata daina wadannan surutan fallasan da takeyi ba, don wasu ma gani suke tamkar ta sami tabuwar hankali ne don wannan abu bana lfy bane. A ranar da yamma aka sallam Aneesa suka dawo gida ita da Hajiya. Ishaq ya maida hankalinsa sosai wajen kula da lfiyar aneesa, sannan kuma ga Hajiya ya nata komawa zaria saboda kula da Aneesa, sannan bai san me zaije ya dawo a gidansa ba saboda rasuwar Suhail ta zautar da safeena, kullum yunkunrinta na a barta ne ta nakasa cikin Aneesa, shi yasa Hajiya tace ya bata Aneesa ta koma da ita gida zaria, shi kuma ya dage babu inda za'atfi da Aneesa sai dai ita safeena iyayenta su tafi da ita gida acigaba da yi mata magani, shi kam yayi alkwarin daga naira daya har miliyan ko nawa ne zai biya ayi mata magani. 130) Dakin dake dab da na Hajiya nan aka gyarawa Aneesa ta yaddaa zata dinga jin motsinta, kuma ko da haihuwa zata zo suna kusa da juna. Ranar asabar da wuri Ishaq ya iso zaria, su hajiya da ladidi da su yasmin duk suna falo suna kallon wni film din larabawa aa tashar OTV, aneesa ce kadai ke daki, tace wai bacci zatayi alhalin ciwon mara takeji kadan2 ta ki fade ne kada Hajiya tace su je asibiti. Su yusra da ihunsu suka makalkale daddyns, dukkansu ya rungume shu yana tambayarsu, ina auntyn ku? Sukace tana daki wai zatayi bacci ne. Ya zauna kujera gefen Hajiya yana gaishe ta, sannan yace, Aneesa lfy take daki ita kadai bata fito cikin mutane ba? Tace yanzu na fitoo gurinta tace min wai bacci take sonyi, amma na lura kamar akwai inda ke mata ciwo dauriya dai takeyi. Yace to ba sai aje asibiti ba, tunda sunce da taji ciwo akaita. Tace ciwon nakuda suke nufi nima idan naga shine ai ba zan barta a gidan ba. Ya mike ya nufi dakin, a kwance ya ganta shima cikin yana kwance gfe, tana ganinsa ta saki murmushi, dama tunaninsa takeyi. Su Yusra na biye da shi, ya so ya rungumeta ajikinsa ko yaji sanyi amma cingam dinsa idanunsa kyar. Sannu da zuwa sam banji shigiwarka gidan ba, yace ya zakije kin makale a daki ke kadai, me ke damunki ne? Ko haihuwar ta zo ne? Tace bata zo ba amma tana nuna alamu. Yace ai tuna EDD dinki ya yi zan zauna har Allah ya saukeki lfy don ko na tafi hankalina ba zai kwanta ba tunani na yana gareki. Ya dubi su Yusra ya mika musu ked in motarsa yace, kuje ki kaiwa ladidi a bude bayan motata a fito da kayan ciki har da tsarabar ku na nan. Suka amsa d gudu suka fita suna murna. 131) Suna fita ya ja Aneesa ya kwantar a kirjinsa yana sauke ajiyar zuciya yace, ni kinga tawa tsarabar nan yanzun ne zan sami kwanciyar hankali idan na jiki ajiki na, Allah dai ya sauke ki lfy ko na samu in dan rage abinda ke damuna, Abuja ba mai bani agaji anan kuma Hajiya ta kasa ta tsare balle a dan tallafa min a dinga rage min kewar da ke damuna. Murmushi kawai tayi ta riga tasan halin mijinta, to ya zatayi en 2 sun hanata hasala komai, fatanta ta rabu da cikin lfy sai taci gaba da yi masa yadda yake so, tunda hakan ne farin cikinsa. Sunyi hira sosai daga zuwansa har dare, da kyar suka rabu yaje ya kwanta don ma Hajiya ta koreshi ne tace ya kyale mata yarinya ta samu ta kwanta ta huta don tunda yazo ya hanata sakat. Ai kuwa yana tafiya ciwon da ta wuni tanaji kadan2 a mara yayi sallama, ya taho gadan2, Allah yasa dare baiyi ba wajen goma da rabi ne na dare, sai hajiya ta kira shi a waya tace masa ya zo, daga shi sai rigar bacci mai dogon wando ya shigo da saurinsa don yasan ba lfy ba tunda yanzu ne ya bar gurinsu. Hajiya ta gaya masa asibiti za'aje Aneesa nakuda takeyi, ai bai jira an kira driver ba, shine ya tuka su ya kai su asibitin (PAL HOSPITAL) dake PZ dama anan ta cigaba da awonta. Suna zuwa aka wuce da ita dakin haihuwa su kuma su Hajiya suka zauna a reception dinsu suna jiran tsammani, tare da addu'o'I a bakunansu, suna rokon Allah ya sauke ta lfy. Cikin ikon Allah ba su wuce awa daya da rabi ba Allah ya sauketa lfy ta haifo en 2 lafiyayyu. Nurses din asibitin suka fito suka gaywa su Hajiya sannan suka ce a basu kayan sawan jariran. Ishaq ya tashi da sauri yaje ya dauko a ckin mota, cike yake da murna wannan karon ma Allah ya kuma yi masa baiwa da haihuwar en 2 har sau 3. Safeena tace ita ta gama haihuwa har tana saana juya mata mahaifa ba tare da saninsa ba, saboda tana ganin ita 'ya'ya hudu sun isheta a rayuwa ta manta akwai mutuwa sai gashi mutuwa ta rabata da en 2 kuma mazan da take tinkaho da su, shima da take ganin ta riga ta mallake shi ba zaiyi aure ba, yayi aurensa yau ga matar ta haifi masa en 2, haihuwa kuma yanzu aneesa ta fara a gidansa, ita kuma ta cuci kanta gashi nan tun aduniya ta soma ganin ishara. Amma idan suka barta anan ta daki matarsa wani abu ya faru da ita zai dauki mataki a kai gara tun wuri suyi shawar abinyi tun kafin ta aiwatar da abinda kullum take furtawa. Suma iyayen Safeena abin nata ya ishesu balle da aka zo aka gaya mata halin da aminiyarta take ciki ta sami mutuwar barin jiki bata iya ko da tashi ne komai sai dai ayi mata, a tym din da yake asibiti ma wai mijin na Haj. Nuratun aure zaiyi, habawa sai safeena ta dada haukacewa tana sirafwa Alh. Zagi tamkar ya gurin, su kansu masu bata labarin abin nata ya basu tsoro. A ciki wannan iyayen safeen suka koma da ita gida, amma su Yusra anan aka barsu saboda ga Hajiya, ita kanta Hajiya ta sami kusan wata biyu a buja, sai da taga Aneesa ta sami lfy sosai hankalinta ya kwanta ga cikinta yayi girma sosai tana zuwa sch, sannan suka barta ta koma zaria.********* ************************************** da kyar da jibin goshi Ishaq ya yarda Hajiya ta matsa ya maida mata Aneesa gidanta haihuwa, shi a cewarsa sai dai Hajiya ta dawo Abuja ta zauna, ita kuma tace ba zata dawo ba kuma Aneesa ba zata zauna ba tunda babu wani mai kula da ita a abuja. Tafiya ma Aneesa da kyar takeyi, saboda girman cikinta, balle cike ne na en biyu. Shi kuma Ishaq ya kallafa rai akan cikin nan tamkar yanzun za'a yo masa haihuwar fari balle da aka yi hoto akace duka en maza ne sai yana ganin tamkar Allah zai dawo masa da su Suhail ne da ya rasa, yara masu kama da shi gashi sun shhi ranshi kamar me. Tunda ya kawo Aneesa ya kasance duk sati yana zaria, tunda can gidan nasa ma ba kowa har yanzu safeena tana gidansu, su Yusea ma tare da su ya akwo Aneesan zaria, Allah ya sa atym en sun sami long vacation a sch sai hakan yayi masa dai2. 132) (To mata masu irin halin safeena wannan ya zama kalubale a gareku. Da masu ganin yara kaza sun ishesu a dunuya to kada su manta akwai mutuwa suna iya rasa yaran duka, su kuma masu ganin sun mallake miji ba zai sake aure ba kada su manta Allah yana iya karya kadarinsa tamkar yadda ya karya na safeena, shi yasa duk abinda zaka yi ka saka tsoron Allah tare da addu'ar Allah ya kare ka daga sharrin zuciya ya zabar maka duk abin da zai zamo alheri a rayuwarka, don wani abin kana tsananin sonsa to ba alheri a arayuwarka, wani abin kuma baka sonsa amma baka sani ba shine mafi alheri a rayuwarka, Allah ka kare mu, ka kiyaye mu da aikin da na sni, ameen). Ana gama shirya yaran aka fitiwa da hajiyasu, suka mikawa Ishaq daya itama suka mika mata daya, ta dube shu cike da murna tace, waje hassana cikinsu? Nurse din tace ai shi na mika miki, naki mijin kenan, wannan kuma ya nemi tashi matar a gida kin ganshi rago ne tunda ya zo duniya yake kuka. Sukayi dariya da yake nurse din bahaushiya ce. Ishaq baki har kunne ya matso yana leka yaron hannun Hajiya yace, kin gansu kamar su suhail, Allah mai kyauta da kari, tamkar hotuna na ina jaririri. Ita dai Hajuya addu'a takeyi tana tofawa yaron, shi ma sai yayi wa hannunsa, sannan suka musanya yaran tayi wa dayanshi ma yayi wa hussain don hajiya tace babu canjin suna, sunaan da suka zo da shi za'a kira su. 133) Sai misalin 12:30 Ishaq ya bar asibitin nan da kyar, sai da ya shiga yaga Aneesa bayan sun gyarata sun canza mata daki, da sassafe da kanshi ya shiga gidansu aneesa ya gayawa abbanta, su aisha kannenta sai tsallen murna sukeyi, sukace zasu bishi suga jariran, yace su bari ai da safen nan likita zai sallameta idan ta dawo sai su shigo su ganta. Da aysha kawai ya tafi da zai kaiwa su Hajiyan abinci da ruwan zafi. 'Ya'yan suna dakin da Aneesa ake agado daya aka kwantar da su abin sha'awa. Ishaq ya dauki daya ya rungume sam ba ya gajiya da kallon yaran kyawawa masu tsananin kama da juna, Allah yasa dayan na da digon tawada a gajen hancinsa, da zasu yi wuyar banbancewa. Likita na zuwa ya dudduba su ita da yaran ya tabbatar da lfyarsu, sannan ya basu sallama suka dawo gida. A yadda ya tsara Umman tudun wada(kakar aneesa) itace zata zo ta zauna don yiwa Aneesa wanka da kula da ita, Hajiya kuma tayiwa jarirai wanka, sai ladidi zata dinga sa ruwan wanka, amma da su Halima suka shigo matan baban sasa, sai Halima tace Umma tayi zamanta ya za'ayi suna raye kuma ga baki ga hanci su kasa xuwa yiwa Aneesa wanka, ita kam kullum zata shigo da safe da yamma tayi mata wanka, hanne ma da taji haka tunda yanzun Aneesa na auren maikudi ana lasa musu abin arziki sai tace ita zata dinga yiwa yaran, don dai Hajiya ba yadda zatayi ne, amma bata so Hanne tayiwa jikokinta wanka ba, yadda bata kaunar uwarsu kada wata rana ta shaka musu sabulu su mutu don taga halin imaninta ragagge ne. Ranar suna raguna 4 Ishaq ya yankawa yaransa kowa 2 manyan rahunwa kosassu. Mai jego ta shiga ta fita cikin tsadaaddun kaya saboda Ishaq saitin akwatuna yayi mata shakare da kaya, suma yaran kowa saiti abu tamkar barin iska, ita ma Hajiya settin akwati tayi wa Aneesa da yaran, daga gidansu Aneesa ma dangin uwarta da na ubanta sunyi rawar gani, kayan shakare suka kawo. Abban Aneesa ya bada garar abinci ta ban mamaki, dama yana da wannan burin tunda biki Hajiya ta hana shi yin komai shi yasa yanzun ya sayaawa ersa mutunci, ya aiko da buhunan kayan abinci, da jarkokin man gyada da manja da sauransu. Da aka nunawa Aneesa taji dadi sosai tunda bata taba zatan haka ba. MIJIN ARO 2***14 134) Cikin sati2 da haihuwar Aneesa tayi dagaugau ita da yaranta, tamkar ba ita bace ta haihu, saboda yadda take kazar2 suma yaran sunyi wayau ga su lafiyayyu ga girma tamkar ba en 2 ba, tun daga tyn din Hajiya take gyarata, idan garin Allah ya waye tun kafin ta karya zata kawo mata wani hadin zuma a kofi ta shanye da rana ma zumar ce da madarar shanu take zuwaba hadin da akeyi da danyar shinkafa, ya na karawa mace ruwan nono tare da saukarwa mace ni'ima, idan kuma zata tsarki dama cikin butarta ta musamman ana zuba mata bagaruwa, sai ta kara ruwan zafi tayi tsarki da shi, shi kuma yana hade gaban mace idan har ta karu tym en haihuwa, in ana zama acikin ruwan zafi ana tsarki da ruwan bagaruwa gurin zai hade mace ta koma kamar yadda take idan ba haka ba gabanta zai bude yayi girma mijinta ba zaiji dadinta kamar da ba, balle aneesa da rai 2 suka fito ta gabanta abin sai da gyara. Turaruka kala2 Hajiya ta bata, turaren almiski da turaren Aisha ( shima kamar almiskin yake) tace ta dinga sawa a panta dinta dama jkin audugar da take anfanin da ita, hakan yana rage karnin jego, kuma ko da nace na al'ada ne da zarar tagama anfi son tayi anfani da wadannan turarrukan. Shi almiski ana dangwalawa ne shi a auduga a tura agaba, yayi en mintuna sai acire. Dukkansu idan kina anfani da su babu yadda za'ayi mijinki idan ya kusanceki yaji karni sai dai kamshi zai dinga ji, kuma yana kara matse mace. Shi yasa Aneesa da ta cika sati3 da jininta ya dauke take anfanin da shi, dama gata gawanar anfani da turare. A satin Ishaq Ya zo tana dakinta tana hidimar en 2 ta sha kwaliya saboda tasan da zuwansa, nono take ba Hussani shine sarkin tsotso Hassan na bacci, yana shigowa ya amshe yaron ya rungume a kirjinsa, yaron ya tsandara kuka saboda jin an raba shi da abincinsa, yayi saurin kwantar da mata da shi bisa cinyarta ya saka masa nonon ya kama yana sha yana kuka, suka kalli juna sukayi murmushi, yace haka yake rigima? Tace ai ka sanshi acicine in dai da rana ne baya rabo da shan nono. Ya je ya leka Hassan dake barci bisa gadonsa yace, suna yarda su kwanta su kadai? tace dole na koya musu da dare idan Hajiya ta mannasu jikina wai su ji dumina cikin dare nake tashin in hada gado daya in lullube shi da bargo kuma ba na basu nono cikin dare sai dai da asuba doon su saba kafin mu koma gidanmu nasan baka son kowa ya rabi jikin sai kai shi yasa da ma nayi musu wannan sabon karsu sha wahala. Ya shiga murmushin jin dadi yace ashe dai anaji da ni baza'a juya min baya ba don an sami 'ya'ya. Nagode sosai da wannan taimakon kinga ko yanzun ma na dinga lallabowa ina shan dumina nima, ko kada nazo? Ta ware idanu, a ina zaka zo shan dumin? Don Allah ka rufa min asiri, ranar da Hajiya ta kamaka. Laifina na zata gani tace nina gayyato ka. Yace ALlah ba komai zanyi miki ba, dumin jikinki kawai nake kewa. Su Yusra ne suka shigo dakin da gudunsu suna oyoyo, yace ina kukaje ban ganku ba da na iso? Suka ce munje kai ladidi tasha ne ta tafi garinsu, jikinta ne ya rasu jiya da daddare yayi kyanda. Yace Allah sarki Allah ya kikinsa, shikenan nan mai taya ki kwana ta tafi na zo in dinga tayaki. Tace ai dakin Hajiya zan koma da kwana kafin ta dawo. Yace kiyi min alfarma dan Allah ki zauna anan, kin san idan kina can Hajiya korata zata dinga yi. Har 12 na dare Ishaq yana manne da matarsa, har sai da Hajiya tace zasu rufe falonsu yau da wuri tunda ba ladidi, idan ta nan ne suke tsawon hira. Cikin dare Ishaq ya gaza bacci kewar Aneesa kawai ke damunsa, balle da ya isketa tana sallah sai yaji sanyi aransa ga koshi ga kwanan yunwa, gashi tayi bul2 da ita, ga kamshinta na asali da kullum idan ya shaka baya sukuni, shi ya rasa wannan dalilin kamar asiri. Yayi juyi yana tsaki yafi a kirga shi gashi yana da karfin sha'awa don ma yana yawaita yin azumin nafila da kewar tayi masa yawa abuja gida shi kadai nan kuma idan yazo tana jego yau kuma Allah ya gwada masa an gama jini amma sama tayi wa yaro nisa dai ya tada kai yayi kallo, shi kam zai iya jure wannan kallon ba bari ya wagada sa'arsa ya gani. Ya dauko wayarsa ya kira Aneesa, abin Allah wayar ringing 2 tayi ta dauka, yace bakiyi bacci ba hala kewa ta tadameki? Tace na tashi ba Hussain Ruwa ne, zan kwanta kenan ka kira. Ya marairaice murya, Aneesa wlh na kasa bacci ko in zo ne ki dan taimaka min dazu naga kina sallah. Ita ma ta marairaice eh yau nafara sallah amma Ya Ishaq ban ida warkewa ba fitowar yara biyu ba wasa ba, yace kwarai na tausaya miki, to naji ba zan taba jikinki ba, ki yi min irin hikimar wasannanin nan naki har in kau da sha'awata, kin yarda nazo? Wlh na kasa bacci kin dai sanni ina kyankyamin matan titi wadanda gasu nan suna tallan kasu, ko bayan kyama ina tsoron Allah, ki agaza min you know ma condition. Tausayinsa ya kamata, ita kam ko da ake cewa ba'a shaidar da namiji to ita tana shaidar mijinta baya neman mata waje,dama haka ake kada ka dinga zargin mijinka babu kyau, hakan kullun kayi masa kyakkyaawan zato. Shi yasa mata mu dage wajen farantawa mazajenmu rai mu daina musu korafin suna yawan saduwa damu. Don idan munyi korafi to fa zasu kai sha'awarsu tunda Annabin rahma Saw yace kada mu bijera musu mu tarbe shu a duk tym din da suka zo mana ko muna kan jaki ne, sai dai banda tym din al'ada shima zai iya wasanni dake idan kinyi kunzugu mai kyau daga samanki zuwa cibiyarki. Kuma zaki iya amfani da hannunki ko bakinki don gudat masa da sha'awarsa babu haramci, shine dai akayi masa haramci kada yayi anfani da hannunsa wajen kawar da sha'awarsa sai dai naki hannun. 137) Tace in har zaka iya zuwa Bismillah zan bude maka falo. Jikinsa na tsuma ya diro daga gado ya bude kofarsa ya nufi sassan Hajiya. Ya isa ya murda kofar yaji ta bude, yana budewa ya iske Aneesa a gefen kofar ya ja hannunta suka wuce dakinta, ya bude bargonta suka shige ya rada mata akunne, zaki iya dani ko da gaske baki warke ba, ta narke a jikinsa tace, eh ban warke ba. Yayi murmushi tace Hajiya ta tsayu akanki baki da wata matsala. Da en wasanni ya dinga jan ra'ayinta har sai da ya gamsu da ita, sannan ya saurara mata, duk da yake ta warke amma sai da ta danji zafi. Tun daren nan yake aikin godewa Aneesa yana sa ma albarka saboda farin cikin da ta saka shi a wannan daren. Ana kiran sallar farki Hussain ya fara farkawa yana kuka, Aneesa ta sauko ta dauke shi, dama bata kwanta ba sai da ta daura alwala, shi yasa bata ki tsoron taba danta ba jikinta ba Najasa. Ta zauna tana bashi nono ta dubi Ishaq tace kazo ka tafi kada Hajiya ta san anan ka kwana, ni zata dauka na kawo ka. Ya mike yana dariya yace wlh yau wasai nake jin zuciyata, kin biya ni don jinki nayi kinma fi da, bari in tafi kada na kashe kasuwar daren yau. Tace ni dai yau ka hkr kada ka dawo, yace ina? Ai ba zai yiwu ba kin riga kin lasa min zuma abaki, kullum ma zanzo a lasa min, kinga banzo ba to bana gari. Ranar da Aneesa tau arba'in kkwana 3 kacal Ishaq ya kara mata yazo ya dauketa suka koma. Safeena ma ta dawo amma har yanzun lamarin sai ahankali na kwakwalwarta. 138)************************************** Wani katafaren gida Ishaq ya gina a abuja, yayi wa kowa parts dinsa daban, shima nasa daban, tym din su Hassan suka shekra 2. Sai ya kasance aneesa ita ce mai damwa a gidan kuma ita ce mai gudanar da komai a gidan saboda safeena ta zama tamkar hoto saboda matsalar da ta samu, ko ka shiga bangarenta shiru zakaji suma su Ysura ba zama gurinta suke ba, suna bangaren Aneesa gurin en uwansu, Ishaq babu kasar da bai kai safeena ba sun ce kwakwalwarta lfy lau take shi yasa ya hkr suka dawo aka cigaba da na gargajiya, kuma duk inda sukaje yayi musu maganar juyin mahaifa da tayi sun gaya masa basu da abinyi sai dai In Allah ne da kansa ya juyi mahaifar amma su ko da sun gama kila ya janyo mata wata matsalar da nan gaba ma sai ancire mahaifar, shi yasa ya hkr da komai ya barta da ikon Allah, shi dai yasan bai cuceta ba tunda ba shi ya sata ba,i itace ta cuci kanta, gashi tayi daliin janyo wa kanta abinda yafi karfinta. Aneesa tana. Shekaranta na kusa da karshe na jami'a Aisha kanwarta tazo mata hutu, nan da nan. Yarinyata goge tayi kyau dama gata mai kyau, Allah sai hada ta da wani abokin Ishaq shima matukin jirgin sama ne, kafin wani tym har maganarsu tayi karfi ta isa zaria. Tym din da Aneesa suka taho bikin sadiya diyar yayar Ishaq ya Hannatu, a tym din ne ta tadda rikici sosai agidansu, Aisha na rike da hannun yaran Aneesa, suka shig gidansu cikin shiga ta alfarma. Ta shiga dakin su Halima bayan ta gaisheta ta shiga dakin hanne, nan ta sameta tana kuka ta tasa Haulat dake kwance bisa doguwar kujera agaba, bayan sungaisa ne take tambayar me ya sami haulat, sai ta share idanu tace, Aneesa ki gafarta min wlh nasan alhakinki ne yake bina na irin sharrin da na dinga yi miki sai gashi ya kare akan yarana. Abba sata kamar bera, yanzu gashi nan Haula ta dauko mana abin kunya yin cikinta na 2 kenan, na farko babanta da kyar ya yarda aka cire, shine yanzu yace babu ruwanshi. Sai dai in barta ta haihu ni ko ya za'ayi in barta abin kunyar ai sai yayi yawa, shine na dauketa na kaita aka zubar da cikin. Yanzungashi jinni ya yanke yana ta zuban mata, mun koma sibitn sunce sai an kara mata jini, ga uban kudi da suka fado mana, ni kuma nan bani da ko sisi kudin kenan na dauka na kai aka cire mata cikin. Wlh yau sumanta yafi 5 mu kadai adaki, yanzun na jira kawai nake in ga abinda Allah zaiyi akanta. Don Allah Aneesa ki taimakeni mijinki ya rufa min asiri ya biya kudin nan ayi mata karin jinin, jinin jikinta kila ya kusa karewa kada ta mutu a wannan halin. Aneesa tace ki kwantar hankalinki ba ma sai mijina ya ba ni ba, bari in kira driver ya kaimu asibitin zan biya kudin. Hanne ta durkushe gaban Aneesa tana kukan murna yau ita da sawa Aneesa Albarka. Aka dauki haula zuwa asibiti, kudi kare magana nan fa na aka hau yi mata karin jinni da ruwa, sanna likitoci sukayi kokarin tsayar da jinin$ cikin kwana 2 haula ta watstsake, Aneesa ta zauna ta dinga yi mata nasiha sai kuka kawai takeyi, duks ai kunya takeji. Yau ga wadda suke wa sharri suke wulakantawa Allah ya daukakata har ta taimake su tayi msu rana. Tun daga wannan tym din Hanne ta kiyayi duniya. Ta kiyayi yiwa yaran da ba nata ba sharri tunda gashi ya koma kan yaranta tsakaninta da Aneesa sai girmamawa da mutunta juna. Ita kuwa matar Ubansu Aneesa tun wani saki da yayi mata akan, kannin Aneesa ta je ta dawo sai ta shiga taitayinta, ta gane gaskiyya tasan zugata kawai hanne takeyi, gashi ta kusa kaita ta barota, don da aka sake ta sam Hanne bata nuna wata damuwa ba, kuma har bar gidan ta dawo bata lekata ba gidansu. Shi ya sa da ta dawo sai ta kiyayi hanne da yaranta, ta kama yaranta ta hada nasa ta rike su tsakaninta da Allah. 140) Tym din bikin sadiya yaran Aneesa sunyi farin jini kowa sha'awa suke bashi, duk atym Aneesa na makale da yaron ciki tasan da shi son ya shiga wata na 2 kuma bata gayawa Ishaq ba don tasan sai yabi yana gayawa Jama'a musamman Hajiya. Kafinsu Aneesa su koma abuja saida aka saka ranar Aysha saboda abokin Ishaq din ya matsu ayi auren don bai taba aure ba. A tym din Ishaq ya sayawa Aneesa mota sabuwa dal, sannan ya biya mata kujerar makka, ita da babanta yace tayi masa jagora shi zai zauna a gida ya kula da yara don safeena babu ruwanta da sabgarsu.************************************ ****************** Aneesa ta kammala degree dinta na farko a tym aurensu na da shekara biyar, tyn din diyarta na da shekara 1 fatima, wadda Ishaq ya sanya mata sunan maman aneesa suna kiranta zahra. Yarinyar babu inda bar Aneesa a kamanni, shi yasa ma babu jikan da Hajiya take ji da ita tankat zahra. Haka abban Aneesa kullum zancensa zahra sai mutane na ganin don taci sunan marigayiyar matarsa ne ya kallafa ransa akanta. Ranar wata asabar Ishaq daga yake kasar dubair daga can ya wuce da fasinjoji china satinsa guda sannan ya dawoam Aneesa ta basshi da yara suna ta bashi labarai, er lelensa zarha na kanwace bisa kirjinsa ta lafe hannunwanta guda2 na tsakiya suna cikin bakinta tana tsotsa. Aneesa Wanka tayi ta zuba wata fitted gown ta shadda dinkin ya kama kwankwasonta yayi mata kyau sosai, ta baza tutare ta fiti falon ta sameshi a kwance sai ya tashi zaune, Aneesa ta ruda shi ya dubi yarn yace, yusra dauki zahra ku tafi gurin Atine zanyi bacci ne kuyi wasa acan. Sukayi sukayi su dauketa sai ta sake lafewa a jikinsa. Ya dubi Aneesa ya kanne mata ido ya nuna mata zahra ta zo zata dauki zahran ta sake makalewa dole da kansa ya dauki zahran ya kaima atine, ita ce mai kula da harkokin yaran gidan dukknasu, yace ta kula da su zaiyi barci ne, ta amshi zahra ta goya suka nufi filin wasan yaran ita da sauran yara. Yana shigowa yake ya kwana bisa kirjin Aneesa yace, kwana 7 ina kewarki na dawo yara sun hanani sakat, tace wa zai hana ka sakat idan ba cingam dinka ba zahra. Ya dauko brief cas e dinsa ya soma ciro ambulan ya soma ciro da battoci na sarkoki yace zo kiga abinda sa aka yo muki a dubai kowa da sunansa, gwal ne kirar dubai an subuta sunanta da na safeena, sai na su yusra da na zahra da yafi na kowa tsaruwa, sai dai kudin su daya na da su Yasmin din. Ita nata da na safeena duk kudinsu daya har da zobuna da awarwaro gashi kirar tayi kyau sosai. Aneesa tana rike da su tace amma yayana kasha kudi sosai alhalin kasan muna gwala2 tunda ga kirar saudi, england, da dubai din, yace to in ba kashe muku kudi ba wa zan kashe mawa? Ko kuna da maiyi muku hidima ne bayan ni? Ta girgiza kai tace, bamudashi sai kai. Allah ya karabudu, yasa kayi mana hidima fiye da wannan nan gaba. Yace ameen, ya riko hannunta yace zo muje mu kwanta Allah da gaske barci nake ji kwanana 7 bana iya barci saboda ba sami dumi yadda nake so. Yana rike da hannunta suka haye sama, inda dakin barcinta yake, anan ne zai sami dumin da yake so...... KARSHE TAKU HAR KULLUM RAHMATU HASSAN ZARIA, TARE DA ADMIN DIN HAUSA NOVEL BOOKS SAI MUN HADU A WANI LITTAFIN.