[7/5, 5:34 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Assalamu Alaikum, ina masoya makaranta littafin hausa, ku fito shahararrun marubutan nan 4 Star's writers sun zo maku da wani sabon salo, MATA JIGON AL'UMMA, labari ne wanda zai k'ayatar daku, wannan labari mun sadaukar dashi ga dukkanin Mata, ku biyo mu domin jin abubuwan da labarin ya k'unsa, kada ku bari a baku labari.* Bismillahir rahmanirrahim Page - 0⃣1⃣ Zaune take akan kujera 3siter afalonta wanda yasha kayan alatu tamkar baxa.a mutuba Tagumi ta rafka ta zurfafa tunani har na awa guda Ahankali ta dawo da kallonta ga agogon dake bangon dakin taga sha daya da rabi na dare 11:30pm ta mike ahankali taje ta kashe kayan kallon dake falon tunda ba kalla takeba kota kalla ma ba wani fahimtar me akeyi takeba sbd damuwar da take ciki Ta dawo ta zauna asanyaye tahau tunanin mijin nata da akullum shike sakata ackn damuwar nan Amma kuma tana ganin duk wani abun dayake mata da laifinta tunda tun afarkon Aurensu ita ta dage akan shi zata aura iyayanta da danginta sunkishi sbd wani hali dayake dashi amma ita ta nace masa wanda har saida takai karar iyayanta kotu akansa domin babu hannun iyayanta a ckn Wannan kallagaggen Auran datayi wanda tana nadamar yinsa ayanzu don tana ganima bakin iyayene yafadawa auren Shi dama nasa iyayan yafi karfinsu don sai ana saura sati guda daurin Aurenma yafadawa mahaifinsa mahaifirsa ta rasu sai matar uba wanda baya yi mata magana inyaje gidan basa shiri kwata kwata da ita Khamal kenan yaro dan kwalisa matashi meji da kansa me gadara nerar da yake da ita Khamal dan fata ne yanada babban kamfani da yake aikin fata yaransa ke mai hidima da shige da fice akan cinikin fatar daga garin nan xuwa wani garin harkar ta bude masa sosai Humaira itace matar daya aura yake kuma gasa mata gyada ahannu domin shi mutum ne me akidar turai da son yai fafa amma ita wannan sambaya ga tsarinta Tun daya Aureta yaiyai da ita akan yakaita tayi tsarin iyali amma taki kwata kwata ta nuna masa baza tabi abinda yake so ba wannan kadai yasa musu rashin jituwa dama kuma yana bin matan waje ta taba kamashi yakawo mata mace har cikin gida tafuta unguwa to akai rashin sa.a tadawo da wuri taga abinda yatada mata hankali mace har kan gadon Aurenta suna masha,a da mijinta Tun daga sannan taji yafice mata arai amma bata dau mataki ba Ayanzun hakan zarginta yanaga abinda take tunanin khamal yatafi gun macene shiyasa yayi dare awaje don bai saba dawowa fin goman dare ba Taso takirashi awaya to amman tana tunanin halinsa zai iya balbaleta da masifar daya mata inta kira yakance mata to inyazo gidanma me zaiyi mata ko tanada iko dashine? Hakan take gudu shiyasa ta kyaleshi kawai tana dai zuba idon ganinsa ne Sai shabiyun dare taji dirin motarsa acan farfajiyar gidan Bacci yafara daukanta sama sama tajiyo kugin motar Yashigo falan ko sallama babu baiyi zaton xai sameta afalonba Ta taso ahankali ta karbi jakar hannunsa tana masa sannu da zuwa "amma yau ka dade da yawa ko kabiya wani wajen ne? Fuskarsa ba fara.a yace "tuhumata kk ko yaya? Inma nabiya wani wajen laifine?ko aikena kikayine? Mmttsss yaja tsaki yawuce bedroom dinsa Asanyaye ta rufa masa baya tashiga bedroom din nasa Ta ajiye jakar tasa agefen gado tareda dosana duwawunta gefen gadon tana jiran yafito daga toilet Saida ya watsa ruwa yafito yaxura jallabiya yakalle da bacin rai "to me xan miki kikaxo kika sani agaba. Tayi masa shiru kanta akasa Yaci gaba da fadansa "kinsan Allah inma jarabarki ce ta motsa yau kk kasa yin bacci toki saka aranki babu abinda zaki samu agurina tunda har kinki maganata ayita xama ahakan baxaki kara jin dumin abuna ba gara inkaiwa na waje ita....da sauri ta dago kanta ta kura masa ido "Kalleni ki kara ba karya nake ba da gasken gasken zan sami jin dadi agurin wata macen ta waje kuma zankara aure nan bada dadewa ba tunda har zansa kiyi planning kik'i amincewa sbd jarabarki ta son "yaya to walh muxuba mugani. Yana gama fadin hakan yaja filo yakoma falo kan 3 siter Ta mike ahankali tamkar kaxar da kwai yafashewa aciki Tazo ta durkusa gabansa cikin muryar kuka tace "plz my one kayi hkr kajanye wannan kudirin naka walh yayi min tsauri dayawa dan ALLAH kabari innayi "yaya biyu saimuyi tsarin iyalin amma yanzu baxan iyaba ina tsoron matsala dan Allah mudawo yanda muke ada...yai mata wani mugun kallo Yatashi yabar mata gurin yakoma dakinsa yarufo kofar dan karta dawo masa Humaira ta mike tana share hawaye takoma nata dakin tana tunanin mafita agareta domin baxata iya bin abinda yakeso da itaba Allah yayita da son "ya"ya gashi kuma Allah yajarrabeta da mijin da baison haihuwa yaya kenan …………?? *ALK'ALAMIN NABILANCY LUV💘(Auntyn S&S)🖋* ******* "Zaune yake cikin maidaidaicin dakin nasa mai dauke da wata yar kod'addiyar katifa da tabarma da yake zaune."Fitilar kwai ce kunne acikin dakin wacce sanadin ta ne dakin ya haska"casbaha ce a hannunsa yana istigfari da salatin manzo (SAW)." "Da karfi aka hankad'e labulen dakin da yaga jiya da yau ko sallama babu ta shigo hannunta rik'e da kwanon samira da ya sha lamba har ya gaji tuwo da miyar kuka ne dauke aciki,Da saurinta ta dangware masa abincin agaban sa tare da kofin roba cike da ruwa!"Juyawa tayi da nufin komawa dakinta!" "Cikin sanyin muryarsa ya tsayar da ita ta hanyar kiran sunanta."Saleema!Saleema!" "Cikin zafin nama da jin takaici ta juyo tayi masa wani kallon wulakanci!"Ta ce Lafiya Aliyu kake kirana hakan!?"Ko bashinka na dauka!?" "Lafiya! K'alau Saleema me gareni da zaki dauki bashi aguna!?" "Shi nagani ai dan ko mutuwa bazata dauki babu ba!"Ka fadi maganar ka dan ina da abin yi!"Saleema ta CE, A fusace!" "Daman tambayar ki zanyi ina kika je tun safe Har yamma ina cikin gidan nan ina jiran dawowarki amma baki dawo ba? "Sau nawa zance maki ki daina yawon nan Saleema amma sai kiyi biris!"Yanzu naje nayi cefanan miyar ganye kinyi min miyar kuka! wallahi kiji tsoron Allah Saleema ya kamata kiyi karatun ta nutsu ace bakida aiki sai yawon gidajen makota! Ko tara mata acikin gidana ana fadi banza fadi wofi kar ki manta duk halin RAYUWAR da muke ciki kece sila!"Duk bala'in nan ke kika jawo mana sanadin bak'in yawonki da tara Matan banza da kikeyi agidanki tare da kuma kaddara....!" "Dakata Aliyu kada ka nemi fada min magana!"Ai da Kar ma kace da kaddarar!"Ashe duk karatu naka na banza ne tunda har ka jahilci lamarin Allah, kayi Sabin banza wallahi!"Gobara Allah ya kawota sai dai kace nice sanadi!"Kuma na fika bakin ciki ni da yarana har uku suka bar duniya!"Nagane me kakeyiwa nacin gobarar fito fili kace min Saleema kece sanadin takarduna kudadena da kadarorina!"saboda su suka dameka ba yaranka da suka mutu ba!"To bari kaji..... wallahi yawo yanzu na fara dole naje gidan kawayena na sha jar miya,Na ci naman kaza da kayan dadi!"Me zan zauna yi acikin wannan bakin gidan naka mai hammar tsiya da babu!"Ai gwara na fita makota da abokai na fada masu damuwata na rage zafi!" Aliyu na dade da yin dana sanin aurenka!"Saboda Sam babu alheri aciki! kuma na tsaneka badan gudun tsinuwar iyayenah ba da tuni na bar gidanka na samu mai arziki na aura dan bazan jure zaman wahala da talauci ba!"Kuma miyar kuka ita nake ra'ayi banda lokacin dafa miyar ganye idan zakaci kaci idan baza ka ci ba, kabar shi na zubar ko na baiwa Almajirai!"Dan ni kasan nafi karfin cin abincin gidan matsiyaci marar zuciya irin ka!"Dogon tsaki taja tabar dakin nasa zuwa dakinta tana huci kamar zakanya."Saleema kenan." Aleeyu kuwa hawaye ne ke bin fuskarsa yasa hannu ya share saboda ya tuna da yaransa da Sadik,siddika,da sultan da yarasa sanadin gobarar da ta tashi agidansa shekara daya da rabi da suka wuce!" "Zuciyarsa cike take da bacin rai da bakin cikin rayuwar matarsa Saleema!"Wanda akullum banda wulakanci da tozarci ba abinda yake samu agurinta duk da yana bakin iya kokarin sa domin ganin ya kare mata dukkan hakkokinta da ke kansa!"Amma tuni tayi nisa bata jin kira bata ganin kokarinsa sai dai ma kasawarsa da zaginsa da takeyi ita da kawayenta!"Da tunanin ya bude kwanon abincin yaci duk da bawani dadi ne da shi ba."Ruwa ya kora kana ya tashi yana jero nafilfili tare da rokon mafita da Alkhairai agurin Allah tare da rokon samun shiriya ga matarsa abin sonsa, kamar yadda ya saba ba dare ba rana. "Aleeyu kenan bawan Allah kuma zakin fama mutum ne me hakurin gaske haka Allah yayishi akwai tawakkali yanayinsa yana da sanyi baida fada shiyasa ma Saleema tayi matukar rainashi haka danginsa bata ganinsu da kima tun yana da arzikinsa take musu iko da gadara sannan bai isa yayi musu alheri ba sai aboye tabi ta kanainaye komai nashi ta asirceshi yana shakkarta sosai dan wani abun ma baya zartarwa sai da izininta Dama tanada idon cin nera duk da alokacin da sukai aure tana sonsa amma son dayake mata yafi nashi sbd taganshi a mota mekyau ne ma yasa taringa saurararsa har Allah yanufa akai Auren. Kuma koda akai Aurensu ma ba kullum take girki ba sai week end sbd bata so taringa gajiyar da jikinta saboda kada tsufa yazo mata da wuri acewarta kenan. Sai da tayi yara biyu Saddiqa sa Sadik ne ma kana ta dawo yin girki kullum amma ada kafin ta haihu saidai kullum suna hanyar restaurant Allah kenan me yanda yaso ga bawansa tun afkuwar gobarar data cinye musu kudade agidan da kadarori suka rasa abubuwa da dama shikenan tafara juya masa baya. Danginsa babu wanda ke taimaka masa balle sukawo kafarsu gidan sbd Matarsa Saleema kyakykyawa ce dirinta kadai ke furgita wanda duk yatsira idonsa agurin tana da matuqar kyan jiki bakace ta taba haihuwa ba inka ganta ba laifi tana gyara jikinta Ganin da tayi ita din kalar masu kudice yasa akoyaushe take yab'awa Aliyu bakar magana akan hakan duk dan ta bak'anta masa rai bata kojin nauyinsa ko kunya yanzu kaji tace dashi "kai hkr fa nakeyi da zama dakai danni ba tsarar auranka bace kadubi gidannan ka dubeka mana nayi kalar daya daga ciki? Duk randa tafada masa hakan yakanyi murmushi kawai baya magana saboda yasan nufinta akansa shiyasa baya tankawa ko sau daya. Tanada kawaye guda biyu wanda suke hure mata kunne Hajiya Laila da hjy fatima hamshakan masu kudine duk da sun girme mata ba ruwanta don tana karuwa dasu tun mijinta nada arxikinsa suke tare amma ayanzu har dasu ma ake hada baki acusgunawa Aliyu Saleema tana son taga ta buda ta bada kala tayi fafa kamar yadda sauran kawayenta sukeyi ayanzu hakan kawayen nata duk sunada motoci ta sanadiyyar miji sukayita kowacce mijintane yasai mata Akullum mafita take nema na yanda zata ga ta mallaki mota amma abu yaci tura babu wata hanya datasan zatabi ta bille mata Abu daya ne yafado mata arai shine tasa gidan nan akasuwa kawai batare da sanin Aliyuba tasaida inyaso sai tasayi motar ko sakwan hand ce sauran kudin saita kama musu haya Tabbas ta gamsu da wannan shawara ta zuciyarta tahau murmushi nacin nasara don tasan babu abinda zai iyayi akai inyaji daga baya tunda ta shanye kayanta..... *ALK'ALAMIN NABILA DIKKO🖋* ****** **** Kuka kawai takeyi yayin da ta cigaba da sauraron maganar da mahaifinta yake mata cikin fad'a..... Kina jina ko *HAMRAH,* wallahi bazaki sa naji kunya a duniya ba, tunda Allah ya bani 'ya'ya mata ai ya gama mani komai, domin kud'in *JIGON AL'UMMA NE,* amfanin ku shine mutum ya biya buk'ata idan lokacin yin hakan ya taso, dan haka nariga dana yanke hukunci dole ki auri *ALHAJI MANSUR* matuk'ar kina amatsayin d'iyata. Kina tunanin ina da ku agabana zan je neman wasu mak'udan kud'in da zan biya bashi ne? Sanin kanki ne wad'an nan kud'in dana ciyo bashi domin amfanin yayarki ne, dasu nayi mata komai na kayan d'aki, yanzu Alhaji yana buk'atar kud'inshi kuma ni bani da hanyar samun su, tunda har ya amince na bashi ke a maimakon kud'i kina tunanin bazan bashi ba? Dan haka idan zaki daina wannan kukan ki daina, aure babu fashi, kada na sake ganinki da kowa ak'ofar gidana kinji na fad'a maki, tashi ki bani waje. Tashi Hamrah tayi jiki asanyaye ta nufi d'akinta wanda yake daga gefen tsakar gida, tafiya take amma juwa ce take d'aukarta, da k'yar ta isa cikin d'aki. Dariya suka kwashe da ita daga cikin d'akin su jin abinda Baban Hamrah ya fad'a mata..... Gyara zama matar da take zaune ad'aki tayi tana fad'in ai wallahi kad'an ma kika gani Hamrah, aure ne dole ayishi, *HIBBAH* tace kad'ai zata auri sardidin saurayi zab'in ranta, amma ke kam sai dai ki auri tsoho. Hibbah tace ai Umma naso ace sabon saurayinta kika bani ba tsohon ba dan naga shima yana da kyau kuma akwai kud'in. Murmushi Umma tayi tace haba Hibbah, nafiki sanin inda zakije ki huta, ai tunda kikace mani *MUFTAHU* saurayin Hamrah kikeso nayi maki alk'awarin samunshi, gashi kuma kinga cikin lokaci kad'an ya barta ya dawo wajenki har ana maganar aure. Hibbah tace bansan ya akayi Hamrah ta fini yawan samari ba, kinga fa bayan rabuwarta da Muftahu ba'a dad'e ba ta had'u da *BILAL*, ai wallahi naji dad'i da Baba ya bada ta sadaka, kinga bazata auri Bilal ba. Umma tace har abada baza kiyi kuka ba tunda dai baki kasance marainiya kamar ta ba. Kuka kawai Hamrah take tana tuna kalaman Babanta, wai sune *jigon al'umma?* to koda *MATA* suka kasance *JIGON AL'UMMA* ai ba a yanda ya fad'a ake nufi ba, domin duk gidan da babu mace tamkar dajin da babu haske ne, domin *mata sune fitilar rayuwa*, amma dan ta kasance marainiya agidan shikenan sai ajuyata yanda akeso. Ta samu mijin aure an rabata dashi anba Hibbah, ta sake samun wani yanzu kuma anyi biyan bashi da ita, bashin ma na Hibbah wanda akaci domin aurenta, to ita dame za'a aurar da ita kenan? Kuma ace wai mahaifinta shine yayi mata haka. Ya Allah kana gani, yanda zanyi biyayya a wannan auren ya Allah ka canza mani koma menene da alkhairi, ya Allah kasa na zama cikakkar *JIGON AL'UMMAR* amin. Asalin labarin...... Daga *ALK'ALAMIN* 🖋 *MARUBUCIYAR ZAMANI* *NABILA RABI'U ZANGO* *Nabeelert Lady* [7/5, 5:34 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Page* 0⃣2⃣ *Malan Abubakar* wanda akafi sani da *BUKAR* d'an asalin garin Funtua ne jihar Katsina, sana'arshi itace *Noma*, yana da Mata biyu, ta farko itace *KUBRA*, d'iyar ta d'aya mai suna *HIBBAH*, matarshi ta biyu itace *ZUWAIRA*, itama d'iyarta d'aya mai suna *HAMRAH*. Suna zaune a unguwar *'DAN AMMANI ROAD*. Sam Kubra bata da halin kirki, mace ce mai son kanta, 'yar asalin k'aramar hukumar *Giwa* ce wanda take k'ark'ashin Kaduna. Tunda Malan Bukar ya auro Zuwaira ta d'ora mata karan tsana, haka tashiga ta fita sai da ta asirce Malan Bukar, duk abinda zatayi baya ganin laifinta, ta d'auke mashi kai daga kan Zuwaira da Hamrah, shiyasa take abinda ta ga dama. Alokacin da Hibba da Hamrah suka kammala karatun secondary alokacin Allah ya amshi ran mahaifiyar Hamrah, sakamakon ciwon zuciya wanda bakomai bane ya haddasa mata shi sai rashin adalcin da ake mata ita da d'iyar ta. Sosai Hamrah tayi kuka domin tayi rashi ba k'arami ba, haka akayi zaman makoki aka gama. Kasancewar dangin Zuwaira ba'a Funtua suke ba 'yar asalin garin *'Dandume* ce yasa suka rok'i Malan Bukar akan ya basu Hamrah su tafi da ita. Alokacin har ya yarda, yana zuwa ya fad'ama Kubra sai tace ita bata yarda ba, fitowa tayi tana kuka tana fad'in shikenan saboda sun rasa Zuwaira sai su d'auke Hamrah, koba komai itama Uwa take agareta ai, yanda suka shak'u da Hibbah idan aka d'auketa wane hali ake so ta shiga. Haka dai Kubra tayi ta kuka har sai da tasa wasu kuka. Babban Yayan Zuwaira yace gaskiya idan suka amshi Hamrah basu kyauta ba, da nan da can duk d'aya ne, Allah ya baki ladar rik'onta. Anan sukayi masu sallama suka tafi. Hamrah kuwa wani irin kuka takeyi amma babu wanda ya fahimci dalilin kukanta, ad'aukarsu rashin mahaifiyarta ne. Bayan mutuwar Zuwaira da wata d'aya Kubra tasa Hamrah ta kwashe kayanta daga d'akin Zuwaira tace ta koma wani d'aki da yake anan tsakar gida Hibbah zata koma d'akin Zuwairar. Aranar Hamrah tasha kuka, haka takwashe kayanta, katifa kad'ai Kubra ta bata tace ta aje sauran kayan tunda wancan d'akin bazai d'auke su ba. Koda Malan Bukar yaga anyi haka baice komai ba, domin an riga an gama dashi.... Duk wani aiki na gidan Hamrah ce take yinshi, tsakaninta da Hibbah ko kallon arziki batayi mata. Ana cikin haka wata rana Hamrah taje unguwar *magajin makera* gidan wata k'awarta a hanyarta ta dawowa ta had'u da wani mutum, kafin yazo wajenta harta hau mashin, da sauri yashiga mota yabi bayanta. Har k'ofar gidansu yaje alokacin tana sallamar mai mashin. Fitowa yayi ya k'araso wajenta yana mai yi mata sallama. Amsawa tayi nan ta gaishe shi. Anan ya bata hak'uri akan ya tsaidata kuma ya biyota ba tare da izini ba. Murmushi Hibbah tayi sai taji dad'in kalamanshi, hakan ya nuna mata mutumin kirki ne. Anan ya fad'a mata sunanshi *MUFTAHU*, shima nan garin yake yana aikin asibiti Pharmacy ne anan general hospital, yana zaune a GRA yanzu ma yazo wajen wani abokinsa ne. Nan dai ya gama gabatar da kanshi a wajenta, babu b'ata lokaci Hamrah ta amince dashi.... Ashe duk abinda suke Hibbah tana lab'e tana jinsu, cike da b'acin rai tashige gida. Haka sukayi sallama ya tafi. Tun daga wannan rana soyayya mai k'arfi tashiga tsakanin Hamrah da Muftahu, yayin da Hibbah da Kubrah suka fara neman yanda zasu rabasu ya dawo kan Hibbah. Cikin sa'a kuwa sukayi asiri suka raba tsakaninsu inda suka saka soyayyar Hibbah a zuciyar Muftahu.... Haka kawai Hamrah taga Muftahu ya canza mata, idan yazo bata sani, sai data lek'a kawai taganshi shida Hibbah amota, sosai hakan ya bata mamaki, da tayi masa Magana sai yace tayi hak'uri yanzu Hibbah yake so..... Tun daga wannan rana Hamrah ta hak'ura dashi, duk da tasha fama kafin ta yakiceshi aranta. Babu b'ata lokaci ya turo Iyayenshi, babu bincike haka Malan Bukar yace ya basu Hibbah, nan fa aka kawo kayan sa rana........ Sosai Malan Bukar yashiga damuwar rashin kud'in auren Hibbah. Kubrah ce ta bashi shawara akan yaje wajen uban gidanshi *ALHAJI GARBA YARO* ya amso bashin kud'i idan yaso ahankali ya biyashi. Babu b'ata lokacin Malan Bukar ya amince da shawarar Kubra, cike da neman nasara ya nufi gidan Alhaji Garba Yaro....... *Alk'alamin🖋* *Marubuciyar Zamani* *Nbila Rabi'u Zango* ( *Nabeelert Lady*) ***** ***** "Kamar kullum yauma Aleeyu fita yayi DOMIN neman na kansa kamar yadda ya saba akowace rana." "Duk aikin da ya samu matukar na samun kudi ne tunkan dako,faskare,turin baro,Sharar shaguna a kasuwa da sauran su Aleeyu yi yakeyi domin ya samu abinda zai korewa gimbiyar mata Saleema kudaji a baki." "Bayan Aleeyu ya kammala 'Yan aikace-aikacen da samu ko da yaushe a kasuwa."Wurin wankin motoci ya wuce domin mai nema baya fidda ran zaya samu!" "Da sallama ya isa wurin da layin motocin suke." "Wa'alaika salam." "Mallam sallau barka da yau an tashi lafiya ya iyali.?"Inji Aliyu yayin da suke kokarin yin musabaha da abokin sa sallau mai wankin." "Alhamdulillah Malam Ali ya naka iyali an fitou ko?" "Eh Gamu mun fito kowa da godiya." "To Masha Allah,Inji sallau cikin fara'ah,Domin shi yana son Ali da rayuwar sa." "Malam Ali ga motoci uku nan na sama maka daga cikin wanda na samu ni sai na wanke Biyar kafin nagama kaga mun samu wasu sallau ya CE"Tare da nunawa Aliyu motocin masu kyau gaske." "Da murna Aleeyu ya ce ''Gaskiya nagode sallau Allah yabar Mu tare Amin yace alokacin da yake kokarin goge motar da ya kammala wankewa." "Aleeyu cikin shagon nasu na ajiye kayan aikin su ya shiga ya dauko soso,carwash,da towel da sauran su domin fara aikin sa."Sallau ya nuna wa Ali wata sabuwar mota(BUGATTI) ruwan kore mai duhu yace yafara wanketa mai motar yanzu yana tafe Aliyu ya ce to kana ya fara wankewa yana sharar zufan da ke bin jikinsa saboda tsananin rana!" "SALEEMA ko Aleeyu mijinta na fita ta yafa mayafinta ta bar gidan kaca-kaca ko shara babu bare wanke-wanke."Ta saba mayafi tabar gidan cikin shiga ta alfarma domin zuwa bukin qawar su saudat ubah."Gidan Hajiya lailah ta tafi daga can suka wuce gidan Hajiya Fatyma cikin hadaddiyar motar ta da Saleema taci burin samun irin ta koda kuwa ta hannu ce." "Dukkan su sun sha ado na nunawa a jaridu sun hadu iya haduwa Hajiya Ftyma da lailah an sha gold sai wAtsi da hannu akeyi ana shan kamshi."Saleema kuwa duk ita ma tayi wanka mai kyaun gaske wanda dai ba za a fita ba."Swiss less ne pink da takalmi da jaka da gyale da sarka fashions ajikinta."Tayi kyau matuka sai dai kaffa-kaffa takeyi kada jama'a su gane ba zinari ajikinta."Sai wani daga kai takeyi da glass manne a fuskarta."Tunda suka shiga babban falon Hajiya saudat ubah kallo ya koma kan su maroka sai kirari sukeyi was Hajiya laila da Fatyma qawayen Saleema suna koda su da mazajen su ko ta kan Saleema basu waiwaya ba!"Wanda hakan yayi matukar bata mata rai sosai!"DOMIN ita ma ashekarun baya ko Saleema ba a kiranta da shi sai dai uwar gidan Engr.Ali gadanga."Da tunanin aka cika su da abinci da abin sha da sauran kayan makwaleshe duk da Saleema naso sai dai tana dan basarwa kada aganota akarshe dai fita tayi da plask din na nama da snacks kitchen din gidan ta shige ta zube a Leda ta boye ajakarta ta fito tana hura hanci!"Ita ala dole babbar mace matar mai kudi."Sai gaisawa takeyi da jama'a tana dariya da fara'ah saboda kawai suga hauren ta na hajj da har yanzu sabo ne hul tana kyalli kamar yau tadawo daga saudiya Hajiya Saleema kenan."Sai dai azuciyarta mafita take nema ayau su samu ita da qawayenta dan babban burinta ta mallaki motar kanta kamar daa babu shakkah sai ta aiwatar da kudurinta na sayar da tsofon fankon gidan na Aleeyu."Jiran takeyi a kare cin bukin su fita domin asamu maslaha da mafita yadda za'ayi." "Mallam sallau kwance a inuwar da suke hutawa wayar sa tayi kara,Dauka yayi da hanzari ya ce"Assalamu Alaikum." "D'ayan bangaren amsa masa akayi."Sallau ya ce "Eh ranka shi dade an wanke har ma ta bushe to yallabai sai ka iso Allah shi kiyaye."Ameen Alhajin ya CE"Tare da kashe Kiran." "Juyawa yayi ya CE"Mallam Aleeyu ga Alhaji Hafeez nan zuwa ya dauki mota."In ji sallau." "Aleeyu ya ce"To mallam sallau Allah ya kawo shi lafiya,Bari nayo cefane kafin yazo ya sallame ni."Na wuce gida." "Sallau ya ce"A gaskiya mallam Ali kana da kirki da tunani kuma duk wanda ke zaune tare da kai zai karo da halaye na gari musamman sanin hakkin iyali."A gaskiya nafara koyi da dabi'un ka wadanda ada ban mayarda su komai ba ina alfahari da kai abokina!" "Murmushi Aleeyu yayi mai dauke da jin dadi!"ya ce ba komai sallau Allah ya barmu tare sai na dawo yanzun nan." "Yawwa adawo lafiya." "Bayan minti goma sai ga Alhaji Hafeez yazo yayi farin ciki sosai da ganin aikin wankin motar sa yayi kyau."Sun gaisa sosai kana ya dauko kudi ya ba Sallau naira dubu biyu duk da sunfi na wankin mortar." "Da godiya ya karba."Juyowar da Alhaji Hafeez zaiyi yayi dai-dai da isowar Aleeyu sukayi sabani kayan cefanen suka zube!"Har manjan da ya auno aleda ya fadi qasa ya fashe da kayan miyan!" "Subhannalahi!"Alhaji Hafeez ya ce dan Allah bawan Allah kayi hakuri!"Sallau da Aleeyu durkushe suna tsintar kayan miyan da Aleeyu ya samo da kyar saboda rashin kudi!"Domin kudin da yasamu Tarawa yayi domin ya kaima yan NEPA su kulla masa wutar da aka yanke agidansa kimanin mako biyu yanzu." "Kudi Alhaji Hafeez ya dauko a aljihunsa ya mikawa Aleeyu da ke durkushe yana kwashe kayan sa." "Tashi yayi tsaye yana kakkabe jikinsa da ya baci da ruwan tumatir yace ka barshi Alhaji nagode inji Aleeyu."Dagowar da zaiyi sukayi ido hudu da Alhaji Hafeez da yayi tsuro yana kallon Fuskar Aliyu da bazai taba mantawa da ita ba arayuwar sa duk wuya duk tsanani!" "Shima Aleeyun,Alhaji Hafeez yake kallo tare da nuna shi da ya tsaya yace Abdul Hafeez malami!"Kai ne kodai gizo idona keyi min!" "Rungume shi yayi tare da cewa nine Aleeyu meya sameka!"Me kakeyi anan!" "Sallau yace yallabai ai shi ne ya wanke ma mota Malam Ali ga kudinka!"Ya miqawa Aliyu kudi!"yanauu mamakin shin ko sun san juna!?"Meye hadin yallabai da Malam Ali?Da wadannan tambayoyin ne yayi tsaye yane sauraren ko zai samu amsar su awurin!" Toufah muje zuwa....... *Alqalamin* *Nabila Dikko*🖊 ******** *Nabilancy Luv*💘 (Auntyn S&S) *Humaira* ta zabga uban tagumi tarasa samo mafita arayuwarta Rana zafi inuwa quna yanzu idan tace zatabi ra.ayin khamal itace zata cutu tunda ayanda yake tafiye tafiyennan ita kadai take zaune da kadaici ackn gidansa to inko ta haihu tabbas kadaicin zai rage mata zataringa ganin babynta atare da ita gashi danginta sun juya mata baya ballantana insun rabu da khamal takoma gunsa tunda akullum gargadinsa agareta shine kota yarda tayi planning kokuma yasaketa Iyayanta basa sake mata adalilin tabujire musu a Auren khamal din tazabeshi akansu Da kawayenta guda biyu kawai take mu,amula zainab zee da Ashanty dukansu basuda Aure Zee baxawarace tarabu da mijinta akan baxai barta tayi aikiba ita kumaa tafison aiki datake na banki fiye da komai arayuwarta Ashanty kuwa karatune yahanata Aure ita yar Akidar sai anyi dogon karatune kafin Ayi Auren Sallamar kawayen nata taji atsakar gida Tayi sauri ta goge hawayen daya fara ziraro mata akuncinta Ta taresu da murnarta Suka zazzauna takawo musu ruwa da lemo tana fadin "kuyi hkr banyi girki ba yau. Zee tace "ke ko akanme zaki zauna bakiyi girkiba kada fa kiyiwa kanki illah abanxa awofi akan damuwar d'a namiji donshi inya futa me dadi zaici a restaurant Ashanty ta tabe baki tace "barta dan Allah kawata gara dai takashe kanta akan hakurin gidan Aure kinga inta mutu saiya Auro me daidai ra.ayinsa Hawayene yaziraro mata tasa hannu tahau gogewa tana fadin "ko ayau ma yajaddadamin cewar inhar banyarda naje nayi planning ba to yan gb da sake aure kuma zai rabu dani ako yaushe inya gaji. "Ya dade baiyi Aurenba dan abu kaxa ta ubanshi...zee tafada da dagawar murya domin ita din mafadaciyace akwai saurin fushi da zuciya "Ai walh kada kiyi planning dinma kome zaiyi sbd nangaba inmahaifarki ta lalace kece zaki cutu bashiba kuma kina gani zaiyi auren yahaihu anuna mk gadara agida wata tazo tafiki power agunsa alokacin dazaiso haihuwar. Ashanty ta gyara zama tace "a.a zee kibarta tabi ra.ayin mijinta sbd su sami zaman lfy nasan humaira kina son khamal sosai kada gaba kiji haushinmu fa kuma kekanki inkika tsara iyalin ai zakifi kyan jiki koke Zee da kikai Auran ba planning din kikaiba sbd aikinki? "Banyi planning ba Ashanty Allah ne baikawoba natabayin bari ma alokacin ina amarya. Humaira datayi kasake tanajinsu ta gyara zama tace "ina son khamal baxan iya rabuwa dashiba gashi ina son haihuwa fiye da yanda nakeson kaina yanzu bansan mafitaba. Zee tace "to abinda xance mk dai daxarar kin samu cikin zanhadaki da malamina ayi masa rubin baki kawai. Ashanty tace "nikuma da zakiji shawarata dakin bi ra.ayin mijinki kawata kada asami matsala. Humaira ta harari Ashanty tace "kefa kinada matsala Zee tafiki hankali da hangen nesa Zee tayi dariya tace"barta dai kawata saitayi aure zata gane.yanzu dai yakamata kifara zuwa nakaiki ma gun mallam mudan din domin yafarajin bukatunki kafin samuwar cikin. Humaira tace "to ai yanzu banida kudi walh yadaina bani kudi kwata kwata da kansa yake yin siyayyar komai na girki dan kar inkaru dashi "Tabdijan maza kenan gadai gida har gida yaji kayan alatu amma matar gidan zero take. Suka sheqe da dariyar keta zee da Ashanty harda tafawa "zee tace "kada kiji komai zansa yai mk lamunin aikin farko ko inbiya mk inyaso next saiki tanada Humaira tayi mata godiya Sunsha hirarsu kafin su tafi Ashanty da zee da humaira kawayene sosai tun jss one har shigarsu jami.a tare suke basa fada kansu hade yake matsalarsu guda suna buga ronce suna shan shisha amma ita humaira batayin ko daya saima insunyi tabisu da Nasiha dan sudaina. BAYAN WATA biyu ckn qudirar Allah humaira tasami ciki ahakan yana basar da ita yana juya mata bayan saida Allah yakawo rana guda daya nemeta ciki yashiga Asatin dayai tafiya sarin motoci kwatano tafarga da hakan Tun tanajin tashin zuwciya har tadawo tana kelaya amai ga bacci datake faman yi ba dare ba rana da kanta tafahimci ko me kenan Da gaggawa takira zee awaya tashaida mata halin da take ciki. Zee tace "Ayya yarinya ciki yasamu saiki shiryah muje gun mallam kawai ayi addu.ar rufin bakin khamal. Humaira taringa murna aranta tana ayyana cewar zata iya komai akan wannan cikin inhar zata haifeshi kalau tana son haihuwa tanaso taga ta tara yara kamar biyar kobakwai agabanta domin "ya"ya Rahama ne ………… *daga Alqalamin Auntyn Sayyada Da Shahida* ne👌🏼🖊 [7/5, 5:35 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA* 👩‍👩‍👧‍👧 *4 Stars writers* 👇🏽 *Nabilah Rabi,u Zango* *Marubuciyar Zamani* *Nabeelart Lady* & *Nabilancy Luv*💘 (Auntyn S&S) & *Nabila Dikko* & *Nabila Mmn khalil* *Page* 0⃣3⃣ Ranar monday Da safe kafin humaira tagama shirinta tasa waya takira ogan nata khamal domin ta gaya masa zataje asibiti amma saitaji ba,a daga ba bata hakura ba tabada taxarar minti biyar takara kira taji andaga amma ba muryar mijinta tajiba muryar mace taji ta daga tana fadin "wacece yashiga wanka ne. Ran humaira yai matuqar baci dataji macece tadaga mata wayar miji harma wai take gaya mata cewar ya shiga wanka it means ma kenan tare suka kwana Takalli agogo taga takwas da rabi na safe Taja tsaki domin tasan tunaninta bai bata wrong ba tabbas mijinta da mace yakwana wato abinda yakeyi knn inyai tafiya ?shiyasa baya damuwa da ita knn tunda yana samun abinda yake so awaje? Taji wasu zafafan hawaye sun kwaranyo mata Ta zauna dabas akan 3 siter waya ahannu tarasa mafita Taji gara tafuta kawai batare data sanar masan ba Saidai kuma wata zuciyar na jin tsoron zartas da hakan sbd gudun zargi kada wanda yasanta dashi yagaya masa ya zargeta Wayartace ta katseta da ring Da sauri ta duba taga shine Ta daga da sallama muryarta asanyaye domin bata iya fadaba balle ta balbaleshi da fada kota huce "Kin kira ina wanka akwai wani abune? Yatambayeta da gadara Tace "Eh! Dama asibiti zanje bana jin dadi shine kuma dana kira naji muryar mace wacece haka? "Koma wacece wannan ba matsalarki bace. Yadatse wayar taji diff! Ranta yasake quna. Wai meyasa khamal yake mata hakane ?yacanxa maa dayawa duk akan taki yarda tayi planning din?tabbas ashe inya gano tasamu ciki zai iya mata wulakancin daya fi hakan. Gabanta yafadi data tuno irin soyayyar da sukasha ada kamar rana irinta yau Tana son khamal baxata iya jurar irin wannan zaman ba sbd ita take cutuwa dolene tayi wani abun yakamata taje gun malamin nan don kai bukatunta akan khamal sbd baxata so yakwaso mata jangwan agun karuwan waje ba Ta tashi taci gaba da shirinta saida tagama tsaf kana ta kira nambar zee ta sanar mata gatanan fito suka hada meeting point. A motar zee din suka tafi can wani kauye waishi kadiyawa dake garin baich wanda awa guda ce takaisu har kofar gidan malamin Basu dade da zuwaba suka shiga har ckn gidan Zuwa sashensa Shikadaine adakin sai tarkacen kayan tsubbunsa agefe Suka xauna nesa kadan dashi suka gaidashi ya amsa yana musu barka da zuwa Dayake yasan Zee tasaba xuwa yace da ita "yau bake kadai bace knn? Tayi murmushi ta taba humaira tana fadin "walh kam mallam kaganta nan Aminiyatace tana ckn wani hali na matsalar mijinta data shiga ahalin yanzun tasamu ciki to tana fargabar yasani ne sbd gudun wulakancin dazai mata don baya son haihuwa shine muka xo donkayi mata aiki arufe masa baki inyaji zancen cikin yayi rawar jiki akansa Yahau gyada kansa yana fadin "Angama zainabu. Yayi rubuce rubucensa akan kasa yahada musu magunguna tareda yan surkullensa ajikin bango yana surutai da wani yare wanda ni Nabilancy bana jinsa saidai bansaniba fans ko Nabeela's Sunaji su fassara muku 😅 Dubu biyar Zee ta ajiye masa tana fadin "to godiya muke mallam ga wannan ba yawa Yace "To da zarar cikin ya fara futowa zata dawo atsumata sbd inhar yanzun yakarbi ckn da murna baiyi maganaba to da zarar ta haife cikin baxaiyi xumudi ba asalima zai ringa jin yatsani d'an ko "yar dan haka dolene kisake dawowa kada cikin yashiga wata takwas baki dawo ba zaki iya samun babbar matsala. Humaira ta gyada kai tana fadin "zanma dawo insha Allahu mallam nagode. Nan sukai sallama suka tashi suka tafi ******* Saida khamal yayi sati a garin Nijar kana yadawo shida yarinyarsa ne Aleesha suka tafi domin Aleesha tana faranta masa sosai tunda ayanzu hakama tasaka inplan ajikinta sbd kada su sami ciki kuma yanda take karbarsa ko humaira bata karbarsa haka ta iya tarairaya sosai tasan takan yanda take samo khamal. Yana kashe mata kudi har gida yasai mata don ba yar kano bace iyayanta suna zamfara ta gudo ta taho yawon duniya saidai kuma tun haduwarta da khamal tadaina bin maza domin taji khamal yayi mata yanda takeso yana gamsarta ta kowanne fanni shima khamal ya yarda da Aleesha don takai takawo ma inxai amfani da ita baya saka condom tunda yasan takare kanta Aranar daya dawo ko kula humaira baiyiba duk da tanata shishshige masa amma abanxa agunsa abinci ma cakala kawai yayi yabar mata kayanta loma uku yace mata yakoshi Ko adakin baccinsu bai taba taba don wulakanci Itama anan bata nemaba sbd ita dama ba mayyar abar bace 😃 Ackn Watan da humaira tagama aiki da magungunan da mallam yabata tafara ganin canji domin khamal yana nuna kulawarsa akanta yana nan nan da ita gashi yatakura mata da yin sex Ita kuma alokacin sai Allah yajarrabeta da kin yi Kai ko kamshin turarensa bata sonji Laulayin ciki yakaru alokacin ciki wata uku takara wani uban kyau da haske gashi ni,imarta ta karu fiye da da shikansa khamal yaji canji don hakanne ma yasa yadad'a like mata Sau dayawa yakan tambayeta "my madam " sunan dayake gaya mata kenan tun tana amarya "Yanaji abu yakara dadine?kodai magunguna kkshane? Takanyi murmushi tace "a.a walh banashan komai dear. Shikam bai yardaba tunda baisan sirrinba sai Allah da ita. Saida cikin yashiga wata biyar sannan yafara ganewa ranar rigar datasaka ta kamata sosai cikin ya futo kurtsitsidashi yai mata kyau yakura mata ido Yajanyota jikinsa yana tuhumarta da ido Ta sunkuyar da kanta kasa yadago habarta yana fadin "my madam kamar cikine dake ko ………??? *Alk'alamin*🖋 *Nabilancy luv💘* *Auntyn S&S* **** **** *In the memory of my late father (Alh Hudu mai agogo )Allah yayi masa rahma* Cikin xafin rai mama Suwaiba ta yaye labulen dake dakin fuskarta a murtuke take fadin "yanxu da gaske kike kenan da baza kije kiranda Honorable ke mikiba ashe? Anya kuwa kina son ganin farin cikina kuwa? Yanxu ban isa nace miki ga abinda nake soba kiyi min shi Ashe ? Toh ba komai kiyi duk yadda kikaga dama, lokacine wataran bazai miki kyau ba, Cikin yatsinar fiska mufida ta kalli maman nata wadda har yanzu tana tsaye rike da labule a hannunta tace, "nifa ba hk bane mama, wlh kece baki San halin Hon ba ,sam ba mutumin kirki bane ,banda halayyar holewa ba abinda yake bukata daga gareni ,akullum bayida zancen da yawuce in rakashi wani gurin, amma ban taba gangancin biye masa ba, kodan yagani bazawarace shi yasa yake damuna da irin wadannan xantukan oho," "Hummm " kawai mama tace batare data ceda ita uffan ba ta saki labulen dakin, Mufida kallo kawai ta bita dashi dan ta fahimci duk bayanin datai mata ba gamsuwa tai dasu ba. Mufida mace ce kyakyawar gaske Fara ce sal yanayin shape din jikinta yayi dai dai da yanayin kyawun da Allah yayi mata,bazawara ce wadda mijinta ya mutu bada jimawa ba da daurin auren su,hk nema yasa mazaje da dama kan kai kokon barar su gareta amma Sam taki sauraron kodaya daga cikin su ,musamman yanxu da idanunta suka bude da jin dadin data samu wajen mijinta kan rasuwarta ,duk dadai su ba arxiki ne dasu ba amma Mufida ta cika xuciyarta da wasu burika masu nauyin gaske,bata da son abin hannun maza ammafa idan ka bata babu ko jayayya amshewa xatayi. DCG Anas M A (deputy controller of custom) ne sahararen mai kudine ,koda jin sunan ma kasan baa magana,matarsa daya wato safara yar asalin sudan ce ,idan kaganta lallai xaka tabbatar dacewa lallai wata miyar sai a makwafta ,dan baa magana indai batun kyau da tsarine,cikin salo na yanayin Irinna masu hannu da shuni ,Safara ta ziro kafafunta farare sol kasa da nufin fitowa dg mota,bayan da wata mace sanye da babaken suit ta bude mata kofa,lifaya ce baka mai ratsin fari sai daukar idanu take Safara ta sanya, kamshi kuwa gaba daya ya baibaye wajen ,hkn ne ya janyo hankalin allumma sukai ta kallon ta,dan wasu fadi ma suke mtm ce ko aljan dan kyawun yayi yawa, Cikin salo irin na soyayya da kaunar juna DG Anas ya riko mata hannu suka nufin cikin katafaren mall din,masu take musu baya suma suka rufa musu baya Kamshin turaren daya cika koina shine ya janyo hakalin Mufida dake aikin jidar kaya ,dan kadan ya rage mata ta cika wani makeken trolley da kayan kamshi dana ciye ciye, ganin ta sami banza,dan wani bazawarin tane ya kawota ta zabi duk abinda take so Hakika yanayin da Mufida taga DG Anas ya matukar burgeta kwarai da gaske,hakan nema yasa tunda tai arba dashi gaba daya ta sandare a tsaye,ya tafi da imaninta sosai,Sam tama manta da saurayinta suke tare ,dan magana yake mata amma Sam hakalinta baya gareshi, Aunowa take inama ace itace yake nunawa soyayya kamar haka,ga uwa uba dukiya da haduwa ,dan DG kyakyawa ne black handsome,amma da yake kudi ya ratsashi kai kace irin black America din nan ne Ganin kafafunsa sunyi tsami a tsaye kuma yayi maganar taki kulashi yasa yadan ja mayafinta kadan hade da fadin sunan ta ,cikin bacinrai ta juyo ta kalleshi tai wani mugun tsaki ,meye yace Aa naga gaba daya kin fice daga tunaninki ne km har naje na biya kudin bama ki saniba, cikin bacin ran katse mata dadadan tunanin da take tace masa" kaga malam kada kayi min asarar wannan damar dan Allah katafi ka dawo wata rana ,meye hk km mufida ? Ya bata amsa,ana hk kuwa takai idanunta dai dai kofar fita ai kuwa taga mutumin nata har sun kammala siyan abinda zasu siya ai bata San sanda ta bangaje shiba da karfi dan saura kadan ledar hannun sa ta subuce ,ta bisu a baya da sauri... *Alqalamin Nabila* (maman kalil)🖊 **** ***** "Sautin Kide-kide da waqoqi ne ke tashi a cikin unguwar G.R.A da ke Argungu layi na biyar."Kataferen gidan Honourable Abba Babangida(Chairman ARGUNGU L.G)."mata ne cike timjim a farfajiyar gidan da ya sha ado da kwalliya kujeru da rumfuna ne na alfarma aka tanadar domin mutane." "Manyan mata sai rawa sukeyi suna juyi na kasaita." "Mawakiyar ko sai qara kaimi takeyi wurin wakenta da kod'a su yayinda suke mata b'arin naira." "Hajiya Fatyma da lailah da sAuran abokan su suna gefe domin su team din su da kidan su na dabam ne wuri ake ba su." "Umurni Suka baiwa zabiyar wato Hajiya Hindu Alqali,Domin tafito masu da uwar buki mai gayya Hajiya Saudat Uba,(Wacce ake bukin sunan twins dinta najib da najiba da ta samu,Hmnnn yau ta ke sallah)" "MAwakiya Hindu Alqali nan take ta canja kid'a da waqa,"In da take cewa."Ahayye mata!Ahayye manyan mata kuna ina ne!!?Kid'an ku dabam da na saura!Shigar ku dabam da ta saura *MATA JIGON AL'UMMA* A hayye manyan mata,Mata tubalin AL'UMMA ba'ayi sai da ku mata,Gidan da ke ku zai haskah, Hajiya saudat taka rawa... rausaya wannan Jama'ar duk nakine uwargidan Chairman na nagode..." ,Hajiya laila giwar mata!"Hajiya Faty bnsanki da wasa baah!"Buki naku maganin akwabe ku Hajiya rahma nagode!"Ga Yan biyu can kyautar Allah, Hajiya Hassana da husaina ni Hindu na gaisheku "Khadija kaka da Maryam E.s nagode Ina Hajiya Uwany Baguda da Saj Mumyn yusuf nagode kutayi min barin naira Allah saka nagode!"A hayye bukin manyan mata maganin kananan mata!"A hayye matan manya.... wacce batada naira dole ya kauce!!"Kija da baya ki kallo.."mowa na rawa waye bora..!"A hayye Ku taka manyan mata ku juya ku rausaya Hamshakan mata....." "Tunda mawakiyar ta fara waqar su Hajiya lailah da Fatyma suka ban zama filin suna rawa suna mannawa Hajiya saudat kudi 1k suke zuba mata kamar takardar banza."Matan wurin suka dauki shewa!"Hakan ita ma Hajiya saudat ta dinga mayar masu martanin naira!"Duk sauran jama'ar wurin sai faman liki akewa uwar bukin..."Saleema ko tuni abin duniya yayi mata katutu arai!!!"dan kudin Karin ma Batada su da kyar tasamu naira dubu tayi canjin yan Dari daya.."Ta dan watsa duk da hakan ta sha habaici ga mawaqiyar dan sam batayi da matan da basu zuba mata naira!"Hakan daga cikin mata yan buki sai nunata akeyi ana gulma dan ba'a ga tayi wani abin azo agani ba duk shan qamshin ta da da hurar hancinta ashe na banza ne!"Dan qawayenta sai mulmula sukeyi suna barin kudi." "Hakan dai aka tashi bukin Zuciyar Saleema ba dadi ganin har ledar bukin su na da bambanci da ta su Fatyma da lailah dan nasu masu yawan gaske natan bai kai nasun ba!"A zuciyarta ko cewa takeyi musiba ce ta talauci!" "Tana cikin tunanin ne lailah ta ce "Salimcy (Da yake hakan suke kiranta idan suna son zolayarta)Lafiya na kinyi shiru menene?" "Mtssssssw!!!Bari kawai lailah wallahi zaman nan nawa da Aliyu yana damuna hakan zamu kare rayuwar Mu a talauci!?Ni gaskiya na fara gundura kuma ban san ya zanyi ba!"Ki duba yai nafita dabam da ku sai habaici da gulmata akeyi saboda angani ba kamar da ba sai borin kunyar tsiya nikeyi!!!" "Hahaha daman nasan za'a rina!Qawata duk hakurinki zai qare watarana ai zama cikin T class(Talauci) baiyi ba !"Sai yasa ka muzanta acikin sa'anninka!"Kedai kiyi hakuri kawai tawan Inji lailah "Fatyma da ke Driving ta kalle su kana ta ce Hakane dan nifa na fahimci hakan ko mu da ba a tashi tare ba yanda kika koma dinnan da bzamu zauna da ke ba!"Damar abin kyaunki da kirarki suna nan daram ajikinki!"Hmnnnn..."Shekaranjiya fa da kinka je gidana Saleema abokin Yallabai har zancenki yayi min nace masa wallahi kina da aure...." "Haba faty kin ko goga min tsiya wane aure ana fama da talauci ko kashe auren bazanyi ba nayi auren arziki!?Inji Saleema fuskarta dauke da takaicin fatyn!" "Lailah kinji fa... Saleema ni yanzu tayaya zance batada aure alhalin da aurenta!Gaskiya na fada masa kunsan manyan mutane basa wasa musamman idan lamarin aure ne shi ta Hudu ya so yayi da ita.."Fatyma ta ce tana dariya.'' "Tsaki Saleema tayi akaro na biyu!"Ta kalle su ta watsar!" "Allah ya raka taki gona ko salima me zakayi agidan matan aure uku ai munfi karfin kishiya!"Da ace ita kadai ce da zamu bata karfin gwuiwa ta kashe auren Aliyu tunda yanzu ya riga da ya zama goro ko abin saye"Sai ta aure abokin yallabai!"In ji lailah." "Saleema ta ce wallahi baku ganewa ni yanzu na shirya rabuwa da Aliyu sai dai na bar iyayena wallahi tunda sun ce basu bani matsawar na bar Aliyu ni kuma nasan kudi na saye zuciyar kowa a yanzu!"Idan hegun sun zaunu duk zan saye bakin Nasu mu shirya!"Ni yanzu kawai ki hadani da Alhajin dan Allah fatyna!"Saleema ta fada kalar tausayi da rarrashi." "Dariya sukayi daga lailah har fatyn sukace yau ina kishin ki Saleema munga ya bace gudan mace uku fa!?" "Ko gidan mace sha daya ne zan cike mu zama dozen!"Ba kun san yadda nake rayuwa ba!"Amma kun san wani abi ai!" "Hakane Saleema nasan akwai wahala kasaba da zaqi ka kuma ga madaci amma karki manta Aliyu na sonki!"Yayi maki komai a rayuwa ke da iyayenki!"Bai kamata ki kashe auranki saboda wani dalili naki ba!"Ban son nazamo sila kuma yar jagoranki domin cikar burinki na barin gidan Aliyu!Ya nada ilimi kirki da mutunci mukan mu munsan yafi mazan mu zama nagari!"Aliyu baya bin matan banza Saleema!"Mufa kasashen waje suke zuwa suna shar holiyarsu saboda sunada kudi!"Tun bamu sani ba har muka gane!Kuma babu yadda zamuyi duk kokarin mu!"Duk macen da kika gani gidan miji tanada irin nata matsala duk jin dadinda takeyi nidai shawarata ki zauna yallabai mijina ne duk abokan shi halin su daya na Neman matan banza ki tsaya gidanki yafi maki sauki!"Inji Fatyma daidai lokacin da tayi parking kofar gidan na Saleema." "Fita tayi daga cikin motar kanta ta raqafa gefen wurin da fatyma take a glass din motar sannan tace naji duk zancenki nagode Fatyma!"Dan Alhajin yana abokin mijinki zaki hana na aure shi!?"Sai naga ni naji na nace inaso me zai hana kibarni ko matan duniya zai bi banda damuwa matukar zanci nasha na saka sutura mai kyau inje duk qasarda nake son zuwa kamar ko to banda matsala!" "Lailah tace''Gaskiya Fatyma kina da saka abu arayuwarki nima wallahi Saleema ba ruwa nidai kudi sune damuwa tag!"Kuma kada kiji komai zamu daidaita ki da Alhajin."Kafin nan an sayar gidan nan naku an nemo miki motar kamar yadda muka tsara!"Yanzu gobe zan turo dillalena na filaye ya duba gidan!"Karki damu salimcynah!"Lailah tace tana dariya suka tafa ita da lailah!" "Fatyma ma dariya suka bata dan tasu tafi zama daya da laila ta ce"To salimcy sai mun hadu zamu qarashe maganar amma fa kiyi hakuri farinciki da arzikinki duk namu ne abota ba wasa ba zAnyi ma Alhaji magana idan yadawo jibi dan sunyi tafiya da yallabai China." "Yawwa fatty koke fa nagode sai munyi waya."Saleema ta wuce daga ciki su kuma motar su sukaja suka wuce domin kowacce ta nufi gidanta suna cigaba da firar su." "ALIYU hannun Alhaji Hafeez ya rike izuwa cikin inuwa sannan ya dauko tebur ya azama su suka zauna ya ce"Abdul Hafeez kaga yanda nadawo kamar ba ni ba ko!?Hafeez ya ce "Eh Aliyu wai meke faruwa!?Hawayen da yake kokarin kada su zubo masa su bata masa fuska ne suka fara biyo lafiyayyar fuskar sa!?Dan bakin sa mai kyaun gaske ne yafara motsawa yayinda lafiyayyun labban sa suka bude har fararen haurunsa suka bayyana yace cikin muryar sa mai dadin sauraro Abdul Hafeez naga jarrabawar rayuwa tun bayan RABUWAR MU. ......." *Alk'alamin🖋* *Nabila Dikko* ***** ***** Jinjina kai Alhaji Garba Yaro yayi daya gama jin bayanin Malan Bukar, shiru yayi na wani lokaci, domin kud'in da Malan Bukar yake so suna da yawa, duk da shi Alhaji Garba Yaro bai da mugunta, yakan bada bashi ga duk wanda yake tare dasu, abu d'aya ne baya so shine mutum yaki cika alk'awari. Gyara zama yayi yana kallon Malan Bukar yace naji abinda kace, badamuwa zan baka rancen million d'aya kamar yanda ka buk'ata, kuma kayi alk'awarin zaka maido ana gama bikin d'iyarka, kasan halina bana son magana biyu, badan mun dad'e da kai ba kuma kace bikin d'iyar zakayi hakan zai sa na baka, domin nima Uba ne, bazan so ace an saka bikin d'iyarka ba azo za'ayi kuma babu kud'in yi, dan haka zan baka. Washe baki Malan Bukar yayi yana fad'in Allah ya biya Alhaji, hakik'a ka taimakeni alokacin da nake buk'atar taimako, ubangiji Allah yayi maka abinda kake so. Murmushi Alhaji yayi domjn yaji dad'in addu'ar da yayi mashi. Tashi yayi yana fad'in zuwa gobe zan had'a maka kud'in, kuma zan d'ora maka dubu d'ari asama amatsayin gudummuwa ta. Duk'ar da kai Malan Bukar yayi yana godiya. Haka ya tashi ya nufi gida cike da farin ciki. Lokacin daya fad'ama Kubra yanda sukayi da Alhaji Kubra sosai taji dad'i, koba komai za'ayi bikin d'iyarta hankali kwance komai yaji. Kallon Malan Bukar tayi daya buga tagumi alamun tunani, tab'oshi tayi tana fad'in Malan lafiya kuwa? Naga kazo da abun farin ciki amma lokaci d'aya fuskar ka ta koma damuwa. Ajiyar zuciya Malan Bukar ya saki yana fad'in kedai bari kawai Kubra. Gyara zama tayi tana fad'in akwai wata matsala ne? Malan Bukar yace nasan halin Alhaji fiye da tunanin ki, mun dad'e tare dashi, Alhaji baya d'aukar makudan kud'i ya bama irina bashi, duk wanda yake harka dasu masu akwai ne, kuma baya d'aukar raini, matuk'ar ya baka bashi idan lokacin biya yayi baka biya ba baza kaga da kyau ba. Gyara zama tayi tare da rage murya tace kai yanzu Malan a tunaninka biyan kud'in nan zakayi? To idan ma biyan zakayi ina kaga hanyar biyan? Kasan dai ko rabin kud'in bazaka iya had'a mashi ba a bikin Hibbah, idan ma kana tunanin idan na samu gudummuwar biki zan baka ahad'a to ka makaro, domin duk bikin da zanyi ma wasu bana bikin kud'in, gara naje wajen dillaliya na ciyo bashi na kai, kaga kuwa nima babu wanda zaiyi mani bikin kud'i, kozan samu wallahi bada yawa bane. Kallonta Malan Bukar yayi yana fad'in wallahi har kinsa jikina yayi sanyi, dama fa akanki na ta'allak'a, nasan ku mata kune masu yin biki, nasan bayan bikin nan dole za'a samu wasu kud'i awajenki masu kauri, kinga idan na had'a dana wajena kila cikon kad'an ne, amma yanzu da kikayi wannan maganar sai naji kin sare mani guiwa, jinake kamar na maida masa kud'insa muyi abinda Allah ya hore mana tunda gashi yace zai bani dubu d'ari kyauta. A zabure Kubra ta tashi tana fad'in haba Malan, da hankalin ka kake fad'ar wannan maganar? To wallahi bari kaji, babu wanda zai hana mu amsar wannan kud'in, dole ayima Hibbah kayan d'aki na gani na fad'a, dan haka ina da shawara idan kai baka da abunyi. Malan Bukar yace mece ce shawarar taki? Zama tayi tana fad'in kaida Allah yayi ma kyautar *JIGON AL'UMMA*, taya zaka tsaya kana tunanin hanyar samun kud'i? Kawai tunda ga Hamrah ka bashi ita amaimakon kudinshi, kaga kaci riba biyu, na farko kaci kud'i abanza, na biyu ba ruwanka da sayen kayan d'aki, tunda shine zai aureta kaga dole yayi mata komai. Murmushi Malan Bukar yayi yana fad'in Allah yayi maki albarka Kubra, hakik'a ke mace ce ta gari, tabbas na yarda da akace *MATA JIGON AL'UMMA* ne, cikin sauki gashi kin kawo mani hanyar mafita, hakik'a mata kuna taimakon mazajen ku, basu kad'ai ba, gaba d'aya duniyar ma, gaskiya duk gidan da babu mace kango ne, ai mace ko jaririya ce kada ka rainata, domin wata rana zatayi maka amfani. Murmushin jin dad'i Kubra tayi tana jin dad'in yanda Malan Bukar yake kod'ata. Tashi yayi yana fad'in bari naje na samo tantak'washi dole yau muyi farfesu saboda kin faranta mani. Kubra tace dakata, bana so kayi wannan maganar yanzu sai zuwa nan gaba, kaga kafin bikin Hibbah idan ya amince sai ahad'a ayi tare. Malan Bukar yace angama Uwar gida ran gida. **** Bayan kwana biyu da rabuwar Hamrah da Muftahu wata rana taje kasuwa a hanyarta ta dawowa ta had'u da *Bilal*, duk yanda taki tsayawa sai da ya tsaidata, da k'yar ya roketa ta amince tashiga ya sauketa gida. Bayan sun gama gaisawa bai tsaya b'ata lokaci ba ya fad'a mata abinda yake ranshi, sosai Bilal ya burgeta, nan ita ma ta amince dashi, haka sukayi sallama cike da farin ciki ta shige gida tana mai godiya ga Allah daya kawo mata canji... Tana shiga zaure taci karo da Hibbah wadda ta lab'e tana masu lek'e. Cike da borin kunya ta wuce ciki... Tana zuwa ta fad'ama Kubra, murmushi Kubra tayi tace kada ki damu kanki, Hamrah ai bazata tab'a auren jin dad'i ba, idan baki sani ba sa'an Ubanta nakeso ta aura, kuma ki zuba ido kiyi kallo, dan haka kada sabon saurayinta ya b'ata maki rai. Tsallen murna Hibbah tayi ta rungume Kubra. Tun daga wannan rana Hamrah da Bilal suke soyayya, sosai take sonshi haka shima, su Kubra da Hibbah kuwa kallonta kawai suke suna dariya domin sun san bazata tab'a samun Bilal ba. Ta gefe guda kuma Hibbah da Muftahu suna soyewa, dan tuni ya manta wata Hamrah. Sai gashi an wayi gari Mahaifinta ya furta mata nufinshi akanta, duk da bai fad'ama Alhaji Garba Yaro ba, yayi haka ne dan yafi so ya fara samun had'in kan Hamrah kafin ya tunkari Alhaji Yaro da maganar, domin yasan hakinshi, matuk'ar ya gano yarinyar bata amince ba yana iya kwafsa masa, hakan yasa ya fara tuntub'ar Hamrah kuma ya gwada mata umarni ne ba shawara ba. Wannan shine asalin labarin Malan Bukar da Iyalinshi...... *Alk'alamin*🖋 *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* (Nabeelert Lady) [7/5, 5:35 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Page* 0⃣4⃣ *Alk'alamin*🖋 *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* ( *Nabeelert Lady*) *Cigaban labari* Bayan da Hamrah ta gama kukanta tashi tayi tayo wanka ta shirya dan bata jin zaman gidan gara ta fita ko zata ji saukin zafin da zuciyarta takeyi. Fitowa tayi ta shiga d'akin Umman su... Da sallama tashiga, ciki-ciki suka amsa mata, duk'awa tayi tana fad'in Umma zanje gidan su Halima ne. Tab'e baki Kubra tayi tana fad'in idan ma ba can zakije ba ni badamuwa ta bace, kinsan dai an bada ke, idan kikaje wajen wani mutuncin Ubanki zaki zubar domin shi za'a kira mai baki biyu, dan haka ni ba ruwana sai kin dawo. Tashi Hamrah tayi jiki asanyaye tayi waje. Dariya Hibbah tasa tana fad'in waya sani ko mahad'a sukayi da Bilal. Kubra tace koma makwanta sukayi ni ba ruwana, idan taje ya d'irka mata ciki ita tajiyo. *** Zaune Hamrah take a d'akin k'awarta Halima banda kuka babu abinda takeyi. Kallonta Halima tayi cike da tausayi tace dan Allah Hamrah kiyi hak'uri, komai yayi tsanani maganinsa Allah. 'Dago kai Hamrah tayi tana fad'in haba Halima, ya kike so nayi, wai ace mahaifina ne zai badani sadaka, ni wallahi da ace ba saboda biyan bashi zai badani ba zan iya hak'uri na anshi K'addarata da hannu biyu, amma saboda cin mutunci wai biyan bashi zaiyi dani, kuma ba kowa ya bada shawarar hakan ba sai Umma, babban abun haushin kud'in da sukaci bashin na bikin Hibbah ne haba Halima. Hannun Hamrah Halima ta kamo tana fad'in kiyi hak'uri Hamrah, insha Allah zakiga sakayya akan wannan abun, ba dai sunyi haka bane dan su bak'anta maki ba? Ina nan dake sai Allah yayi maganin su, domin Allah baya barin Hak'k'in wani akan wani. Hamrah tace kina gani fa yanda suka rabani da Muftahu, yanzu ko ganina yayi ko kallo ban ishe shi ba, na hak'ura na samu wani amma saboda son zuciya gashi za'a bayar dani amatsayin biyan bashi. Halima tace ki k'addara Muftahu ba rabonki bane, haka zalika Bilal ma, ina tabbatar maki duk abinda Allah ya rubuta ma bawa wallahi baya tsallakeshi, mune 'yan adam da bamu gane ba, idan Allah yasa abu zai faru da kai dole ya faru da kai, idan kikayi hak'uri sai kiga ya kawo maki mafita. Jinjina kai Hamrah tayi tana fad'in shikenan nagode da shawararki Halima, kuma bayaninki yasa zuciyata tayi sanyi, har ina tunanin guduwa sai gashi kin bani shawara mai kyau, hakik'a kayi tarayya da mutumin kirki yafi komai dad'i, Allah yabar zumunci. Halima tace amin, kuma naji dad'i da bakiyi saurin yanke hukunci ba har kikazo kika fad'a mani, ai babu amfani ace ki gudu kibar gidan ku, duk inda zakije bazakiyi mutunci ba, insha Allahu sai kin zama *JIGON AL'UMMA*. Hamrah tace Allah yasa. *** Zaune Kubra take agidan makociyarsu wadda ta kasance babbar aminiyarta, sunanta Lami... Labarin yanda komai ya kasance Kubra ta fad'ama Lami. Dariya Lami tayi tana cigaba da yima wata mata da tazo kitso, kallon Kubra tayi tana fad'in kinyi dai-dai k'awata, ai wallahi duk macen da tace zatayi kishi damu tana cikin matsala. Kubra tace ai Zuwaira tayi kuskuren auren mijina, bayan aurenshi ma har sai da ta haifa masa d'iya, duk da bata duniya d'iyarta zata fansar mata hukuncina. 'Dago kai wadda akema kitso tayi tana fad'in baiwar Allah kiyi hak'uri zanyi shishshigi akan abinda ba'a sako ni ba, tunda kikazo naji duk abinda kika fad'a, amma kisani *MATA JIGON AL'UMMA* ne, bai kamata ace kin kasance cikin mugayen mata ba, mai zakiyi a duniya? Kada ki manta inda abokiyar zamanki taje kema wata rana dole kije. Idan kika tafi kinsan wacce zaki barma d'iyarki? Ko kinsan can inda zatayi auren kinsan da wa zata zauna? Haba baiwar Allah, meye ribarki idan kika aurama d'iyar kishiyarki sa'an ubanta? Baki tunanin akwai Hak'k'i? Ko kin manta Allah yana bima bayinsa Hak'k'in su? Dan Allah kiyi hak'uri kada ki cutar da marainiyar Allah. Saurin tashi Kubra tayi tana kunfar baki....... **** ***** 👇🏽 *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) Gaban humairane yafadi jin tambayar dayai mata To amma Data tuno Da binnin layukan datayi na rufin baki da mallam yabata saita maze ta kakaro murmushi tayi luf ajikinsa ckn rage murya tace dashi "walh Dear nima bansan cikin yashigaba sai kwanan nan kafin kadawo dana fara laulayi shine nagane ma akwai cikin. Yace mata "to meyesa ba.a gayamin ba saida natambaya? Tace "tsoro nakeji kada kace azubar nikuma inajin tsoron zubda ciki kaga babu kyau kuma kada Allah yajarrabceni inmutu awajen zubarwar. "Akan me zance azubar? Shegene cikin?kokuma ni jahili ne? Ta girgiza kanta cikin jin dadi da karsashi data samu tace "ba daya kayi hkr nayi laifi. Ya girgiza kai yace "bakiyi laifi ba nadai gane cewar matsa mikin danayi shine yasa har kika fara boyemin sirrinki toki saka aranki najanye ra.ayina na k'inyin cikinki fatana dai Gaba akiyaye yazamo munyi dogon planning yanzu dai na hkr amma dazarar kin haihu sai munyi five years za.a sake wata haihuwar are you ok? Ta daga kai sama tana murmushi Aranar ta nuna masa tsagwaron so ta shayar dashi zumar soyayya tabbas me ciki tana dauke da Ni,imarta ta musamman dg indallah wanda sai alokacin khamal ya fahimci hakan. Awashe gari Humaira takira su Zee awaya take sheda musu yanda sukai da khamal Zee wani ihun dadi tasaka ckn murna tace "ke mutuniyata zuwa gurin mallam yayi kyau kinga munyi maganin sa da tuni yanzu yayi mk wulaqanci dan haka yanzun aiki ya rage naki tunda yana son cikin saikiyi taki kissar ki tatsi abinda zaki tatsa kafin ki haihu tun daga zuwa awo scaining da sauran matsaltsalu kiringa yawaita fada masa domin yashaqa miki kudade tunda inbai bakiba ma qadangarun batiki zaikaiwa dan haka kada ki sake kiraga masa kawata. Humaira tace "haka za.ai aminiyat nagode da kyakykyawar shawara. ******** Cikin watannin daya ragewa humaira ta haihu ta tatsi khamal kudade sunyi dubu dari da hamsin domin duk abinda tace tana bukata indai akan cikinne da rawar jiki yake badawa Sosai suka shiryi yin partyn suna inta haihu don har anko suka fito dashi na swice lase na dubu 20k Kawaye sun yiyyi su zee amarori sune suke rabon ankon wanda amotar zee din suke full tank na mai afita rabon anko amma sai weekEnd sbd zee ma.aikaciya ce Allah yasauki Humaira lfy ta haifo twins duk mata kyawawa dasu farare yara sunyi farin jini domin akullum gidan cike yake da "yan barka Dangin khamal sun zozzo daga garinsu sun sauka a sashin baki wanda babu kowa Koda ganin dangin khamal saida zuciyar humaira ta motsa domin ji tayi inama nata dangin suma suzo Ko da wasa ma bata fadawa kowa adangin nataba sbd tasan babu wanda zaizo mata ma don kafataninsu babu me zuwa inda take itama da take zuwa gurin iyayanta ba kasafai ba danma ta nace da zuwane batayin fushi duk zuwa da bakin ciki take dawowa sbd korar kare suke mata haba ai dole ita datakaisu kotu sbd namiji. Anyi taron suna a hotel din criss cross dake Nass.lodge road Anci ansha ankashe kudi anyi watsi da nera police band ne ya baje hajarsa agun. Sai Ali jita dayazo yayi wakar "yan biyu agurin Khamal da abokansa sunje gurin sun watsa nera ba laifi abokin Khamal me suna Ahmad yayi watsi sosai da naira kamar a bola yadebosu me kudine sosai Tun anan Ashanty ta kyalla ido ta ganshi ta manne masa shikuma yaringa basar da ita Kafin atashi agun saida tayi yanda tayi ta samu suka kebe har sukai musanyen namba. Bayan suna da kwana goma khamal na zaune yana rubuce rubuce yajiyo kukan twins sun karade gidan da ihu Yatashi tsam yanufi dakin humaira yag duk ta diririce ta dau wannan ta lallaba ta ajiye tadau wanna tana rarrashinsu Yatsay abakin kofar yana kallonta kawai Kamar ance ta waigo ta waiga takalleshi tace "Dadyn twins kaganni sun rikitani ko. Yace "meya samesune?ko basuda lfyne? Ta dan buga cikin Hussaina tace "ina tsammanin cikinne a kumbure gadai hussaina tafi kuka cikinta na ciwo. Yace "to hassanarfa? Ta taba cikinta tace "ita saidai ko rigima amma cikinta ba kumburi. "Akwai magani ko inje insiyo musu.? Tace "babu magani kaje kasiyo inza.a samu. Yaduba agogo sha daya saura kwata 10:45pm Bari inje chemist din Ado yakan kai sha daya Haka yafita ba don yaso ba don muhimmin aiki yakeyi haka yabarshi yafuta yai sa.a kuwa yasamo musu maganin yakawo tabasu dukansu Ckn mintina sukai shiru bacci yai awon gaba dasu To ire iren abubuwan sai yafara gundurar khamal domin kullum dai twins da tsirfar dasuke zuwa dashi gasu da rigimar tsiya shikuma wani zubin inyana gida yana son yaga ya huta koya kebe da matarsa to amma twins dai sai suce basu san zancen ba Sau dayawa ma ko daukarsu bayayi duk yaji haihuwar takara fuce masa tun da akai arba,in dinsu ma yafara mata maganar planning Awannan karon batayi masa musu ba domin ta masa masa da zatayin kuma daya bata kudin zuwa asibitinma amshewa tayi harta shirya yakaita ma da kansa har asibitin amma aget ya ajiyeta yatafi aikinsa Itako ko kusa batada niyyar yin planning ayanzun ita haihuwa son ta takeyi tafison ma ta zazzago tayi da wuri tagama abinta Bayan wata uku lamari ya canza humaira tafara laulayi na ciki Ita kanta afarko ta tsorata domin tasan me rabata da bala,in khamal sai Allah Ta nemi zee da shawara zee tace "kinsan Allah wannan karon babu gun mallamin da zamuje tun wuri humaira gara ki karbarwa kanki "yanci agun namiji kidaina jin tsoransa kada kibari yarainaki walh kizama gwarzuwa kafin kizama me matacciyar zuciya inkikai ms shiru shiru rainaki zaiyi Ita dai humaira batada bakin magana domin bazata iya yiwa khamal komai ba indai akan kwatar yancine ko ta iya fada to bazatayiwa khamal ba yana mata kwarjini gashi tana masa mugun So mara misaltuwa gashi shine uwarta da ubanta Watannin twins bakwai aduniya cikin dake jikinta me wata biyar yabaiyana Alokacin khamal yadawo daga tafiya dayai kasar Canada Aranar daya gano tanada ciki kuwa tagane kuranta dan ta muzanta fada yaringayi agidan kamar yacinyeta Tayi luf agabansa yana nuna ta hannu "wato ni kika muna furta dan kin rainani ko? Sbd kinga inaso muyi tsarin iyali shiyasa kke son ki bujiremin ki kunyatani ko?to walh baki isaba yau sai kin zaba ni ko cikin nan najikinki. Yau koki zubar dashi kokuma murabu kawai....……… *Daga Alqalamin Auntyn Sayyada Da Shahidah ne* 🖊 MATA JIGON AL UMMA NABEELA DIKKO PAGE 4 "Tunda Saleema ta shiga gidan nata taji wani bakin ciki da bacin rai!"Yana damun rayuwarta!Domin a yanzu gidan baqik kirin take ganin sa!"Ta ya za'ace da kyaunta da kuruciyarta!"Amma tana zaman hakuri!"Da "Zaman wahala!A kullum cikin da nasanin hakan takeyi!A Gefe daya kuma tana godiya ga Allah da yasanya tabi shawarar qawayenta na ta daina haihuwa!"Domin yanzu taga ranar tsayarda haihuwar ta da tayi da dadewa domin zata rabu da Aleeyu batare da wata fargaba ko Matsala ba!"Tsaki tayi har sau uku!"Sannan ta shiga cikin dakin nata kollo ta karewa dakin!"zama tayi akatifar ta zabga uban tagumi aiko ba shiri ta mike kafafu ta dinga rusa kuka kamar wacce akayiwa aiken mutuwa!"Domin shi kadai ne zai magance mata zugin da takeji a yau musamman idan ta tuna da yadda mata suka bararraje suka dama agidan sunan abin yayi mata zafi sosai!"Kamar ana qara rura wuta a zuciyarta hakan taqara cigaba da kukanta ba kakkautawa!" (Hmnnnn dan Allah fans kuzo ku baiwa saleema hakuri kada kanta yai zafi su nabeela kuna ji fah lol😃) "Sallau tuni ya fahimci maganar da zasuyi ta sirri ce atsakanin Alhaji Hafeez da Ali." shiyasa yayi masu sallama da sunan zaije kasuwa cefane ya isa gida."Kyauta mai tsoka Alhaji Hafeez yayi masa domin a ganinsa shi ne silar haduwar sa da Aleeyu!"Bayan wasu shekaru da rabuwarsu."Godiya sallau yayi kana ya wuce yana murna da kuma tausayin abokin aikinsa mallam Ali domin kamar akwai wata aqasa!"Yana cikin Halin damuwa." "Hafeez ya dubi Aleeyu ya ce"Aliyu nayi matukar mamaki da razana da ganinka acikin wannan Hali!"Shin meke faruwa da kai!?Ka sanarda ni ko zan samu nutsuwa!"Meke faruwa Aliyu!?" "Abdul hafees ya fada cikin kidima da mamaki!"Yana kallo Aleeyu da in banda hawayen farin cikin ganin hafees din ba abinda yake ko ba komai zai fashe gurjin da ke ruruwa a zuciyarsa yaji sanyi!" "A hankali ya dago kan sa ya dube shi sannan ya ce"Abdul Hafees Muhammad madawaki kai abokina ne nagari mai nagarta wanda nake!alfahari(da shi!ina matukar son Ka!dakcunar!halayeok� da debi'UnKa da suka(zcmo iri daya da naw`." Bazan iya boya mqka komai arayuwa|c$bA!"Nasin kah$mai tuba }i. asirin sir�i na ne fa amcnaa"Kqsancewar kai ami~ina ne tun yarinta duk0sani raYuwar m� qtare muke tafky`r dc ita har ztWa kammala JAMI'AR MU."Mutuwar Baba ce sanadin rabuwar mu!"Gashy(a yau Alleh yA �ara ladamu bayan`wahalar nem�nka dA na 3ha ab!yc!"Hafeez ina cijin halin jarrgbawar urangiji tun bayan komaarku Kasar0ku (SU@AN)."Jmn Dadina0bai kai yawa� bccin vaina ba!" "Tun sanda 0muka kammada karatun mu na E.gi�eeping ni d! ka) bayun 4afiyas�kt�da wata..i na samu�aiki a coMpany wACOAT([amfanin shinkawa da ke carin ARGUNGU)"Tere da taIm`kO Aboken Babanq."Komai na tafh}a normal har(na kam-ada gini na`na sayi lKta da!yake munada salary(may tsok!,Kasan cmwar maoine t` raru t�n rayal haihuwata kasagi Faba AisLatu c% ta maye min gurbij ma,aif�ya!wacc� bata taba$haihuwa da$Baba (Alh Shel� shamaki)"Ca ya�da bava}i ta hadani d� iar panwerta da take riko a gidan mu Naja'atu domin na aureta zumunchi ya daure amma naki na nace sai dai Saleema yar gidan mallam Buba mai takalma."Duk wanda yaji zancen aure na da Saleema baya tofa alheri har iyayena da dangin marigayiya mamana(Hajiya shafa'atu)Ba yadda suka iya da ni akan na mannewa Saleema a ganina basu fahimci rayuwarta ba ne domin tana da nutsuwa hankali ga addini kuma iyayenta mutanen kirki ne!"Kullum da hijab take har kasa da nikaf saboda macece mai kyau Allah ya wadaceta da komai na halitta!"Hakan iyayenah suka amince akayi komai na aure lafiya amarya ta Saleema Buba ta tare agidanah wacce muke son junan mu sosai musamman ita da take ganin tayi nasarar zama matar Engr.Aleeyu Shehu Shamaki."Wanda yan mata keta dauki ba dadi akansa ga kyau aji ga kuma naira ta zaunu a aljihu." "Bayan aurena da Saleema da wani lokaci nagane gaskiyar yan magana da ke cewa"Abin da babba ya hango,Yaro ko ya taka tsauni bazai gani ba!"Domin Saleema batada kirki mutunci da addini batadamu da sallah ba."Batada aiki sai chat,zuwa buki,bacci,abincin nan Saleema bata iya girkawa kullum ina restaurant sayen abinci!"Ni ne sharan gida mopping da sauran su da yake bana son yar aiki kuma na tsani kazanta!"Ana hakan har mukayi shekaru shidda da aure ni da Saleema."Duk ina hakuri da ita da dadi da ciwo!"Har yan uwana suka gane sukai Allah wadai da Saleema saboda bata girmama su bare ganin darajar su,"Ni kuma duk abinda tace ko tanaso shi ne keyi!"Abdul Hafeez wallahi ina fada maka mijin kan tace ma yafini domin nifa yadda nike tsoron saleema da bacin ranta alokacin bazai misaltu ba!"Yanzu ne nafara samun yancin kaina agidana!"Hafeez duk wani buki ko dinner na manyan mata da akeyi a jihar KEBBI da kewaye sai saleema taje yar bidi'ah ce ta karshe kullum cikin kwasar kudina takeyi tana yadda taga dama!"Yarana uku da mukasa mu duk bayan shekara daya sai tayi masu birthday!"Kai haka kawai zata tara mata da makada achashe aci asha ayi hani'an a gidana duk na jin dadi!"Fita ma idan zatayi bata fada min batada mu da tarbiya abincin yaraan mu ba duk abinda taga dama shi takeyi!"Wanda silar yawonta na gidajen kawaye da buki ta fita tabar su sultan suka dai agida suna bacci ni kuma ina office!"Ina fadama yara yunwa ta addabe su sai kawai babbar acikin ta kunna gas bata samu ashana da wuri ba!"Ko da ta hango ta har iska ya gama hade gas din abu da kurciya sai kawai ta kunna ashanar!!!!"Wuta ta tashi da yarana uku mace biyu namiji daya!!!!!"Ba suda mai ceton su koda makota suka kawo agaji ta cinye yarana gudun jininah batare da Sabina ko na mahaifiyar su ba!"Mutane sunyi kokari duk da nikade ke Hulda da zaman lafiya da makota na awurin saleema tafi karfin su take gani dan tasawa rayuwarta karya da bin manyan mata masu arziki wadanda suka amsa sunan su hamshake ko kuma *MATA JIGON AL'UMMA* masu taimako da kafa kungiyoyin tallafin All umma."Sanadin gobarar na rasa yarana har uku farincikinah masu tausayina da debe min kewa duk sun kone kumus!" narasa duk wadansu qualifications dina na rayuwata da karatuna!"tare da kadarorina."Mutane dama sun tausaya mana sosai saboda komai mun rasa."Musamman ita Saleema da kawayenta sai jajanta mata sukeyi akan wai ta rasa kayan shiga taro!!!"Abin ban takaici sai kuka takeyi kamar tayi hauka akan kayan nata wato motarta da golds dinta da duk set din akwatinanta kusan hudu sun kone!Kuma tafi jin haushin su fiye da rashin yaranta domin tace zata iya samun yaran amma wasu kayanta ta rasa su ne har abada!"Dama can yaran ba wani sonsu da kula da su takeba wai takurata suke kuma zasu sa ace tafara tsufa!"Akan hakan ne tasa sadik,sadikka,da sultan din suke kiranta da sister maimakon mama/Umma/Mummy." "Hawaye da gumin!Da ke zuba a fuskarsa ne ya shafe sannan ya numfasa domin cigaba da baiwa abokin sa Abdul Hafeez labarin,"Wanda tuni Hafeez ya dade da shiga duniyar tunani da tausayin Aleeyu!"Tare da Neman mafitar da zasu koyarda Saleema darasi mai kyau a rayuwarta!"... *Alqalamin Nabila Dikko ne*🖊 ***** *Nabila MMN Khalil*🖊 *In the memory of my late father (Alh Hudu mai Agogo) may his soul rest in peace Amen* Cikin sauri mufida ke kokarin ficewa dg mall din,ko kadan idonta ya rufe, bata ma jinkiran da security ke mata na ta tsaya ta bashi takardar kayan data siyo amma inah hankalinta yayi gaba,burinta kawai tasamu dan achaba tahau tabi Dg abaya dan ganin gidansa da kuma ina zai je ,burinta dai kawai ta sami wani adireshin sa Ba tare da tayi auneba taga securities har uku sun sha gabanta,cikin bacin ran katse mata uxurin dake gabanta tace " meye hk?" Daya daga cikinsu yace "Ke xamuce wa meye haka,dan tsabar rainin hankali ana miki magana kin wani banxa da mutane? Wa yasani ma ko irin masu dibar na Allah ya isan nan ne" Maganar daya fada ta batawa Mufida rai matuka,amma da yake ba wannan ne gabanta ba ,dole ta lalabasu dan ta samu ta aywatar da abinda ke gabanta cikin hanzari,don't ga dukkan alamu DG akowani lokaci motarsu na iya barin harabar wajen Cikin zafin rai bazawarin nan na Mufida ya katse security dinnan da cewa , " haba malam ya zaka dubi mace mai daraja {aear wannan kace@tazo sata,amat3�yin ka Namai gadi ya kcmata ka tsaya matsayin ka ,iada ka sake ka {xIga hUrumin0fa balaka ba,da~ kuwa kai ba alkali bane �alle ka yanke mata hukunci". Ganin ya tAso musu yana |a fada yasa duj su�ai sanym,jaoaaR daku wajen suma duk Suka basu sashin gCr{iya,fan dii !ka sasanua su kowa y` kama gabansa, JMufida dai fanta id`n yayi dufu ya beCi ,dan�kuwa gaba daya an rifa da an wcrgatsa mata tscrm�ta ,dan�da.af wasu zaNafqn�hawaye suka fara gangaro0oata kumatunta,wabi$Abu kuwa yazo ya Tsaya mata a wqya,!ta kaci furta0ma komai!din vsa�er tika�ci,taca salU�kivi k�ri taga kuma rishi,!bazawarin nan nata mamaki yabi qa kama shi,dals(i ya ra{a"dAlilin cqnxa wartata0gikyn ian{anin!lic haka,ga�hi Ma `!r kuka pake,fadi yake "don AlLaj my Mufy wai meke damqnki ne pls ? Idaday badc iya ceiAq� komai �a sai harara,domiN kuwa d}+ shi ta0�orawa laifin abinta y�faru dc ita,batare da tace masa iom!i ba`ta 7arce lefcr siyayyan daea han.unsa,hade la va�knM " na �uce wani haushin" Tai g�ba abintabta barshi tsaye cike da mamaki. Kkda ta dawo gida kuwa jikhnta duk$a sanyayE yake,fiskar nan tate bako wanwala,hakan yasa `ada"wani bata lokaci ba mama suwaiba tq fiskanci �ana cikin$damua,amma sanIn bazata sanar de �tava yasa te zuba maTa idanu Karar wayar Alawiyyene ya�te�heta daga �aneuyan baccin"ea takeyi,cikin fisxi kuwa ta dago fiska g�mid` kanlon {an wayArta-eanin Mufid` ce akan layi }qsa ve saii waNi dogon�tsaki,hadg da kara ayar i kunnefta,jin siut)n kukqn kawcr 4atang �asA yasa oabanta yayi(uani iug5n fadu7�,�uni$ta Watsake daga bakcin daie idanunva,f`di tdkm " la�iya kaw�t!? Meke faru? Ko`wAniNe$y` mu|u?" Sikin$shAshekar kUka Mufida t jata amsa(da cewa '"idan da"mutuwa c� dada sauci AlawiyYa,ina`cikin tashin hCnkali kawata ,kainq ya kulle kvata kwata ,bansan yazan yiba,lan Almah kipneeo min mcditi," Cike da iamakin abioda kawar tata ke fada ne yasa ta�e iata "Hikika duckin abhnla yasan yaki kuka bakAramin abu `ane mufida,fAdamin ko menene a sHirie nakE dala lalubo miki bakin zaren cikin(gagasa" "Dgone$km kyak{awar gaske ne da ginin sa yana shaawar rayuwar hutu,jaki�a Anawi�ya yayi daifaI da tsazij da nikes� mijina ya kasance,ba~san sunan"shiba, ban kuma san,inda zan sameshi b!,abu biyu f� kadai`na 3ani tattare dashi ,&yana da(mata,im gcnin dri6ern Eota� sa sanyg da kikA~ custom �a t�bbatar min da c$wa pabRas shima custom ne,meyu mqfita kawite,na rantse miki ma��Kar b`n samm mutumh� nan a m`tsayin mijiN� naba zan iqa rasa rayuwat�,kin san Halina kwarei akan abinda nake {auNa"> Tana gaea badin0�k ta rushe(d! �ani irin kuka!mai tsuma zAi...- M Dqga Aljalamin Nibila (maman Jha�il9🆊 [7/5, 5:34 AM]$O�"ila Lady: *MITA �KG�N AT,UEMA* 👩‍👩ꀍ👧‍👧����ℍ👩‍👧ℍ👥 � Stars Wviter7s* ����p��� *NABILA RABI,U �ANGO* *Nabee�art LAd�* *Marubuciyar Zamani* & "NabilqNcy Nu6*💘 $ (Au.tyf!S&S) ( & +Jabima Dikko( ( $ *Nab�ma Mmn Khalil* ( `� 0⃣5⃣ * 👇𗏼 ALKALAMIN"NABEENA LIKKO*🖋 "Cigabcn Labari..,." * "Aliyu yc ciga@a da faiwa Hafegs labari,Ya c%"Bayan nqyi ata Uku da yin gobara �gidani!INA(sigaba da zuwa cffice�A kamf`nin shinkafar da in0ke aiji a jihar KEBBI cikin garin ARGUNGU wauo (WACOA)."D!ga bisani!M.D"Kcmfanin ya kIra ni akaN za'aym bancike mai tsanan( ga ma aioatan kamfanin namu&"Domin anasoo(�owa ya kawo original cop] na qualif�cations $kn s�."Zikini yayi Qaly) kuma hankaline ya tashi Dan lasa~ cewa k!rsh%n `ikin� a kamdanin yezo acikin sa|i data!"A ina(zan nemo Takabdqna dukan su(aiki n� jaa!�ai matukar$wahala!"Neyiwa i.D godiya uare da fada masa zanyi!iya kokapina)Co zan$s`mu takarduna cikin setin ��a hacal nabaro office dinsa nadawo�gila0jikina ba kwari abhn takaiki`bin 3ame {aleema a gida ba tana wurin yawontc!" "Vun lokacin Na kaqa samun nutsuwa dakwanciqqr hankali!"Abu kamar wasa yazama babba d@n kO sanafin `akco(aka dakatarda ni a !iki!"Har sai`najawo takarduna"Yanzu kimanin shekara $aya `a wata"siyu �a siti uku ienan!"Tun ina da Kudin kasii har nadawn h`kan#"Sabode (akan ne nafara yavnn Neman takarduna ko zan samu"tun farko(Sai da nafaba zuwa kotu(Court )A kaimk~ takardar shedar ggbara naje nasa}u"primary & Seconda2y certidicate naje"general HoSpit�l akaimin gertificate of birth sannan(na zarce local go�ernmejt da kyar nasamu qign na chairman a IndI�ene dina!"Tun loka�in har yanzu da �ake(maka!zancej �an Hafge3 yawon zirya zuwa FBUK (feder!l uni�ersity)BIRNIN KEBBH naKeyi dominsamun*rerult dina na deGree."Wanda har"yan�U ba aMo ba labari nafh sniga yafi akiz�a ban dacu ba�domin long process ~e!2 � $ "TuN da nadawo"hakan raini da�wulaqanci raco ya shiga tsakalkna da$saleemk!bata�ganin gismana bare`mutu�cina!"Oullum sai ta bude Min saboN bab) ja ckn mttu�ci!"Duk wani"hakkin saleema da ke kaiNa INA kokar�n saukewa Hafeez!"Kuldum burioana`faranta mata amma m|a batata buri iril taga n`(saketa!"Dek da iyc{enta sujyi tofin alatsine gareta matukar ta g5heni waboda sauyin yanayin da nasamu!"Wannan kadai ne dalilin da yasa nake ragawa saleema INA tausayin halinda zata shiga idan na saketa!"Saboda iyayenta sunada kirki da mutunci kuma komai namasu a rayuwa ginin zamani abincinsu sutura komai saleema tace min suna bukata ko da banyiwa iyayena ba!"Jikina na mazari zanyi masu."Amma yau ni saleema ke wulaqantawa banda sauran kima a idonta!"Bata kula ni da duk wani nauyi ko hakkina da ke kanta!"Abin takaici tuni ta tsayar da haihuwa atsakanin mu tagina Katanga mai tsawo tsakanin ni da ita.!"Gani banda yara sun mutu!"Ta rabani da iyayena dangina duk ta ci zarafinsu har kunyar su nikeyi duk da tun can bayan gobarar na nemi yafiyar su kuma sun jajanta min!"Hafees kaji labarin kadan saga cikin abinda ke faruwa da ni da halayen matata Saleema!"Wacce ayanxu dana sani ne fal azuciyata na auren mai fuska biyu da nayi wallahi nayi nadama kuma nagane bin iyaye bin Allah!"Abinda suka hango bazamu Gandhi ba!"Bijirewa zancen su babban kuskure ne a rayuwa!"Da ace nabi zabinsu da na huta!"Tun farko da banyi kuka ba!!...." "Haba Aliyu kamar ba kai ba!?"Kuka bai kamace ka ba Dan Allah ka daina!"Inji Hafees cikin kalar tausayi da jimamin abinda yasamu abokin nasa!"Ya ce"Aleeyu hakika na tausaya maka kuma INA jajanta maka akan rashin 'ya'yanmu Allah yasa sun huta Amin "Sannan ka kara hakuri in shaa Allah zanyi process inga na amsa maka result dinka a school."Sannan yanzu zan nema maka wani gida komai karshen wahalar ka yazo na dauki alqawarin mayarda kai gurin aikinka koda komai nawa zai kare abokina Allah dai ya sanya mana hannu." "Ameen Aliyu yace fuskar sa dauke da murmushin jin sanyi a ran sa saboda yasan hafees sarai." "Yanzu ma da ka ganni Aleeyu wallahi daga sokoto nake an turo my seminar daga can Sudan!"Nace zan shigo kebbi na nemeka a Argungu saboda nasan kana ciki tun zuwan mu da mama ban kara dawowa Nigeria ba!"Nayi aure matata Razeenah da dan mu daya Aliyu da nayi maka takwara saboda ban son na manta ka nayi Neman layukan dukansu bana samu kuma duk wanda na bincika su nakesamu tun ina sa ran jinka har nafara saduda!"Ashe da rabon mu gana anan haka kawai zan wuce na tsaya nabawa bawan Allah nan wanki mota naje restaurant naci abinci nadawo,Domin naje nemanka saboda har na manta gidanku ginoni sun yawaita... " "Hakane Abdul hafees wallahi bayan tafiyar ku sudanda kwana biyu wayana ya fadi da duk layuka na kuma Kasan a airport munyi da kai zaka kirani da layinka na can!"Bayan nasamu waya koda nayi yunkurin welcomback har sun ba wani Layin!"Shi ne sabanin da aka samu!"Amma Alhamdulillah tunda Allah ya sake sadamu yanzu."Kuma nagode da kyautar takwara da kai min Allah ya sanyawa rayuwarsa albarka ya baku zaman lafiya da razeena yaja da nisan kwanan mamana." "Ameen,Aliyu nagode."Hafees yace yana dariya." "Yanzu muje mu nemi gida mai kyau ga motata nan nabaka daman nasayeta ne domin yawon gari a jirgi nazo kuma shi zanbi in koma sabuwa ce idan bakasonta mu sayar sai acanja wata ga key..." "Hafeez ya bude hannun Aleeyu ya zuba masa yace muje mugama da wuri ka kaini gurin su Baba na gaishe su zan tura maka 3million naira kaja jari kafin result dinka ya fito Dan nan zuwa jibi zan koma amma zan dawo da zarar nayi submitting takardun office dinmu." "Aleeyu sororo yayi yana duban Hafees da kyar bakinsa ya furta nagode Hafeez Allah yabar zumunci."Saboda komai ganinsa yakeyi tamkar a mafarki!"Shi be wai rayuwarsa tadawo sabuwa!!"Lalle dare daya Allah kanyi bature!kuma ba a debe rai da samun rahmar ubangiji!" "Hanya suka kama hannayensu sarqafe suna hira da raha kamar su hadiye juna saboda munna ba kamar Aleeyu da ke driving din motarsa da ko a mafarki bai taba yin yana tukin irin wannan motar mai tsadar gaske ba!"Amma yau gashi yana driving kyautar Allah." "Tuni aka gama cinikin gidan akan naira million daya da rabi da yake gidan yana da dan damar shi two bedrum da toilet da kitchen da kuma public toilet ga harabar gidan,Nan take tabada takardun gidan da ta dauko a karkashin katifar mijinta, an basu notices na kwana uku kacal!"Su tashi su bar gidan kuma ba fargaba ta aminche da hakan!"Nan wurin ta cire million daya da dari biyu asaya mata mota ta hannu mai kyau sosai Matrix!"Hajiya lailah da tayi mata tsaye akan komai har ya daidaitah ta shaida mata mota zata zo hannu acikin makon nan!"Dadi da farin ciki kamar ya kashe saleema, Wacce ta aikata komai kamar yadda ranta ke so,"Sallama sukayi da lailah ta wuce tare da abokan tafiyarta dallalan gida da mota."Saleema ko faty ta kira ta sanarda da ita komai, duk da fattyn bataji dadin abinda saleemar ta aikatawa mijinta Aleeyu,A ranta ba!"Amma ba yanda zatayi azahiri munna ta tayata!"Nan take tambayarta Alhajin ko yadawo take sanar mata gobe ne zasu iso kebbi dan suna Abuja yanzu!"Cikin zumudi saleema ke sanarda ita goben zata shigo da yardar Allah." "Fatyma ta ce"Sai kin zo Allah ya kai mu!"Sukayi sallama kowa da abinda yake sakawa a zuciyarsa!!!" ……… ***** ****** *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) 👇🏻 Iya kaduwa Humaira ta kadu dajin lafazin Khamal nacewar wai tazaba ko rabuwa dashi ko rabuwa da cikin dake jikinta su zauna. Tabbas wannan magana bame yiyuwa bace agurinta sbd khamal shine rayuwarta haka ma rayuwar "yayanta ma tana da amfani agareta domin tana ganin acan gaba zasu jikanta zakuma suyi mata amfani tunda danginta sun gujeta sune zasu zame mata dangin uwa da uba Khamal yasake daga mata murya "Humaira kizaba ko zama dani ko rabuwa dani wanne yafi miki? Yatsatstsareta da manyan idanunsa masu rikita mata lissafi Tace asanyaye "Zama da kai masoyina. Ya gyada kai yace "to inhar kuwa zaki zauna dani to saikin yarda anzubda cikin nan najikinki dan walh ban shiryi tara yara awannan zamanin ba haka kawai da yarintata inkoma tsohon karfi da yaji.naga alamar ma inxan biye mk humaira ashekara zaki ringa haihuwa to walh ba dani ba maza kishige yanzun nan muje azubda cikin inhar da gaske kina sona. Hawaye ne masu zafi suka zubo mata tahau yi masa magiya "dan Allah Abban twins kayimin rai walh ina son cikin... Yakatseta "ohhh!!kina son cikin nine bakya so ko?nine bakya son farin cikina? To "! To naji kina son cikin nabarki dashi kizauna dashi ni zanyi nisa daku zangani wanne ne zaiyi mk amfani cikin koni da bakya so... "walh ina sonka kayi hkr kayimin rai kada kabarni Takama kafar wandonsa ya angajeta ta bugu da kujera take bakinta yafashe sai jini Nan yabarta yafice abinsa yana cika yana batsewa kamar bakin kumurci inka ganshi saika zaci ko fada yasha da dan,uwansa namiji Har dare takai tana kuka ta tasa twins agaba ko abinci yinin ranar bataci ba Ta tashi ckn dare tayo alwala tayi sallarta tana kuka take gayawa ubangijinta halin data shiga da addu.a akan Allah yakawo mata dauki Da safe data tashi idanunta sun kumbura don kuka Da jiri ta tashi ta lalubi wayarta takirashi amma 10 miss call bai dagaba Asibiti taso xuwa amma ba damar ta futa bata sanar masaba tanada tsoro da kiyayae doka Haka ranar ta wuni bata sashi a idoba tun daren jiya daya futa Takira zee ta gaya mata komai Zee ta shaka sosai taringa mata bala..i "to ai kece humaira tun farko kin bari namiji yarainaki walh danice saina zaba inga tsiyar da za.ai shi asuwa zaki zauna yana wulakantaki da kyanki da ajikinki da iliminki to walh bari kiji kada kisake fadamin halin takaicin nan naku kedashi don baxaki ringa sakani abacin rankiba in zaki kwatowa kanki "yanci tun wuri kikwato ato. Zee tana datse wayar taji wani zazzafan hawaye ya taho mata yanzu ita yazatayi kenan tana son mijinta bazata iya canza masa hali ba tun asali da sanyin rai take bi dashi bazata iya juyewa mafadaciya ba khamal yafita fada da masifa tun asali zuciyarta ta mutu akansa Sukansu twins aranar rikitata sukai da koke koke tarasa yadda zatayi dasu gashi bata iyacin abincin kirki shiyasa suka rasa ruwan nono sosai aranar Ckn kankanin lokaci tafuta hayyacinta duk ta rame Ai wasa farin girki domin sati guda tayi bata sakashi a idoba Har alokacin kuma batayi nadama ko ta ayyana tsanar cikin jikin nataba saima kaunar cikin data karaji aranta Allah yasota tana da kayan abinci akicin sai karancin kudin cefane ahannunta Haka taringa manage na komai gas ne ma daya kare mata tahau amfani da kero Shima ckn kwana uku yakare ta rasa yadda zatayi Allah yajefo mata Ashanty taganta hankalinta yatashi tana fadin "humaira meya sameki duk kika rame? Kinyi rashin lfy ne baki gaya manaba? Take zuxiyar humaira ta karaya tahau kuka tana gayawa Ashanty komai Ran ashanty ya baci tace "tun farko ke kk da laifi kawata saida nace kibi abinda mijinki ya shimfida mk kikaki Zee tana zugaki nikuma kinganni da ban taba Aureba nahango mk abinda zai iya kawo mk matsala arayuwa kinga dai khamal shine uwa da uba agunki to yanzu kuma ga abinda ya faru agareki kina ganin rayuwarki zata tafi ke kadai? Humaira tahau girgiza kai tana fadin "a.a Ashanty walh bazan iya rayuwa babu khamal ba dan Allah kitaimaka min kisan yadda zakiyi kinemominshi kibashi hkr plz kawata. Ashanty ta tausaya mata tasan yadda humairan ke matuqar kaunar mijinta wanda ada sunsha batawa da ita ma akan khamal din don dai sun sahqune yasa bata tabayin fushi da ita takuma san zafin soyayya shiyasa take mata uzuri tunda itanma ahalin yanzun zuciyarta takamu da son abokin khamal din Ahmad Amma data shawo kan lamarin ta hanyar kaishi gidan malami sai gashi ansamo matashi ahannu sai yanda tayi dashi Ashanta tace "kiyi shiru zantaimaka miki kuma zamu shawo kansa yabar mk cikin saidai ki kiyaye agaba. Tasa wayarta tayi dailing nambar Ahmad bugu daya yadaga suka gaisa ta zayyane masa komai Ahmad yayi mamaki domin kokusa khamal bai gaya masaba kuma suna haduwa sosai Take suna gama waya kuwa yakira khamal din yace masa yazo maza yanzun yana so su hadu zasui magana me muhimmanci Koda suka hadu Ahmad baiyi masa maganarba yadaukeshi Amotarsa sai gidan Khamal din Kamal yasha mamakin Ahmad bai ce uffan ba domin sai alokacin yayi tunanin ko humaira takai karar sane Da sukai farking sai yaki futowa Ahmad yakalleshi yace "meye dalilinka nayin hakan?meyasa kake gasa "yar mutane khamal? Khamal yahau sosa keya yace "ita tagaya maka ina mata wani abun? "Ba ita tagayaminba yanda ka boyemin to kawarta tasan komai tagayamin yanzu hakama tana ciki kuma kabani mamaki dahar akan abu kalilan zaisa kayi mata hukunci irin hakan wato hotel kaje ka kama kaida yar iskar nan ko?shiyasa kake boyemin don kar nayi maka fada yayi kyau. Ahmad nagama fadin hakan yafito yashiga ckn gidan khamal din Jiki asanyaye khaml din shima yafito yamara masa baya Abokai ne kud da kud tun yarinta yanda suke komai atare to haka halayyarsu take iri daya tabin mata saidai kuma aqudarsu ta bambanta donshi Ahmad yana son yahaihu ma Allah baikawo masa ba shekararsa 5 da aure amma matarsa jiddah ko bari bata tabayiba Ya taba auran wata yar nijar ma shekararsu uku suka rabu dataga bata haihuba don itanma tanada son haihuwa dama baxarawace Shi ahalin yanzun neman haihuwar yk ido rufe shiyasa ayau yaga laifin khaml sosai yaringa masa fada da suka shiga ckn gidan A sitting room suke dukansu Humaira ranta yai fari dataga mijinta duk ta rame saitaga shima yarame tayita kallonsa shikuma yanata cika yana basarwa ko kallonta baiyiba haushinta ma yaringaji nayanda tayi masa terere da sirrinsa Ahmad yahadasu yashirya su kuma saida yaga Khamal yahakura da batun zubda cikin kana sukai musu sallama suka tafi shida sahibar tasa Ashanty Saida aka kwana biyu sannan yasake mata yakawo kayan abinci yacika store fam da komai yayi refelling na gas Khamal yanada rufin asiri amma Ahmad yafishi kudi dan Ahmad har gidan mai gareshi Matar Ahmad mafadaciya ce sosai amma dayake shidin me kudine baya shakkarta ko kusa kuma bin matansa yake ahakan don yanda yake son haihuwa yace ko shege ne yasamu atiti to xai rikeshi ahannunsa baxaiji kunyar kowaba To ahakadai ba laifi humaira tadan samu kwanciyar hankali tunda mijinta yasamu har yana kwanciyar aure da ita sukanyi hirar soyayya andawo gidan jiya don tana bashi hakkinsa yanda yasaba karba sbd ta lakanceshi shidin mabuqacine shiyasa baya hkr da ita kadai Alokacin da cikinta ya isa haihuwa tuni ta yaye twins Allah yasauketa lfy ta zankado jaririya me kama da ita futuk yarinya kyakykyawa sak humaira Amal aka rada mata kuma wani ikon Allah sai yarinya tazo da farin jini Abin mamaki khamal baya nuna kaunar yaran nasa kamar wanda aka shiga tsakaninsu abin yana ciwa humaira tuwo akwarya Har kasa hkr kwata.yi tafurta masa suna kwance tace masa "Abban twins wai meyasa baka nuna tsagwaron kaunarka ga yaranka ne? Ransa yabaci da jin lafazinta "me kike nufi dani wato tsanarsu nayi kenan. To bari kiji inma haka kk nufi to hakan ta kusa faruwa inhar bazaki daina haihuwa ba domin nikam ukun nan sun isa ma sbd Su mata ne rayuwarsu kalilance da ace ma maza ne shine zasu gajeni zan iya saka ran nasami wakilai agaba to matane bai zama lallai nazauna dasuba gidan wani zasuje kuma mata kuna da son kai natabbata acan gaba ke zasu ringa yiwa komai abar uba ace ciwon ya mace na "ya mace ne ace mace itake jinkan mace shi namiji sai namiji...humaira ta kyalkyale da dariya tace "haba Abban twins kadaina fadin hakan aisu *MATA JIGON AL,UMMA* Ne babu banbanci bana kuma fatan yaranmu su banbantamu zanbasu tarbiyyar da zasu taso da jinkan iyayansu kada ka damu duk zancen mutane ne wannan. Yayi shiru kawai Taci gaba dayi masa tausa Yace mata "to naji Amma yanzu inaso muje dake acire miki mahaifar kanta Da sauri tazabura tace "nashiga uku Abban twins abin har yakai hakka lallai na yarda baka son haihuwa Yace "eh.kice komai ma nikam kwanciyar hankalinmu nakeso kuma bana so gaba asami matsala sbd zaki iya muna fur tata kice kinyi planning alhalin bakiyin ba. Ckn kwantar da murya tace "dan Allah ka yarda dani zanyi planning agabanka ma za.ai min amma baxan iya yarda aciremin mahaifa ba Yakalleta yace "narasa yadda akai kike da kulafucin son haihuwa humaira to nayarda muje ayi miki duk wani abu da za.ayi na planning agabana amma kisani na hkr da haihuwa ko agaba bana son asakeyi ukun nan sun isa. Ta gyada kai ba don tasoba Awashe gari kuwa yakaita har asibitin Nuhu bamalli aka saka mata inplan na shekara biyar To sai asannn hankalinsa yakwanta da ita soyayya ta dawo kamar da yaringa nan nan da ita tunda har ta amince tadaina haihuwa dashi Amal tayi shekara daya cur ta taso da wani kyau yarinyar gata kubulbul fara da ita Hassana da hussaina suna tafiya koina abinsu gashi sun taso da wayo kuma sunada garin jiki Kaikace sunyi 3years inka gansu nankuwa tsiransu watannine da Amal wata sha 11 Allah mai iko da qudira saiga ciki yashiga mahaifar humaira wanda ita kanta bata fahimci tanada cikinba saida yayi wata uku ajikinta domin baizo mata da laulayiba taga dai takara kyau da kiba fatarta tayi freash Aranar data fahimta ma saida ta karyata zuciyarta atsorace ta tafi asibiti akai mata test na ciki Ganin result dinta is positive yatayar mata hankali matuqa tahau hango yanda zasu karke da khamal tasan inhar wannan karon bata yarda ta zubarba to tabbas zai iya sakinta Tun ackn asibitin taringa shafa cikin nata taringajin wani kaunar cikin na shigarta tamkar bata tabayin cikiba sai yau Amaimakon taji ta tsani cikin tunda zai iya ruguza mata farin cikin da take ciki domin tasan tashin hankalinta ne yazo saikuma taringajin wani farin ciki inta tuna Allah yabata wani rabon cikin sauki Saidai kuma tuno tashin hankalin dazata riska gun khamal na sakata ackn tunanin shin ina mafita...?? Muje zuwa ******* 👇🏽 *Nabila Mmn Khalil* *In the memory of my late father (Alhaji Hudu mai Agogo ) may his soul rest in peace Amen.* "Come on my friend ,stop crying Wannan mganar tamu bata waya bace ,dan ga dukkan alamu na fahimta kina cikin tashin hankali ,dan hk kawai ki sameni a gida yanxu dan gano bakin zaren. A tsakar gida Mufida ta tarar da mahaifiyarta tanata fama da sharar tiken dabbobi,dan hk ta karasa har inda take saannan tace " dan Allah mama zanje gidansu Alawiyya ne,ba dadewa zanyiba yanxunnan xan dawo," Mama suwaiba da ta dade da fahimtar halin da yar tata take ciki dan kuwa karaf wayar da sukai dazu da kawar ta duk cikin kunnenta akai, shiru dai kawai tai batai mata mganar ba,dan tariga ta gama fahimtar Mufida da inda ta dosa,wato rayuwar hutu da danshi take so km kota halin 'kak'a, Duk da dai banga laifinta ba,dan kowa yana son hutun ammafa wani hututun hmmmmm!!!!! Adawo lafiya kawai tace mata , kana tabi bayanta da kallo,ita kuwa mufida ta sakai. Cikin wani madaidai cin daki wanda kusan shake yake da buhuhunan amfanin gona ta tarar da kawar tata, Da yake suma Alawiyyar talauci ya dade da samun matsuguni a gidan nasu, amma idan kaga yadda take daukar wanka da irin manyan zawaran dake sintiri gurinta ba kace daga wannan gidan ta fito ba, Itama bazawara ce kamar Mufidan,yaranta biyu duk maza,matsalar uwar miji ceta rabota da gidan ta,bayan tsanani takura da takauci data fiskanta a baya, hakan ne tasa bayan rabuwar ta da mijinta ta dauki alkawarin raba gari da duk wani Wanda yazo da nufin maidata ajin baya. cikin sauri mufida ta fada jikinta Alawiyya suka rungume junan su,dan da nan kuwa sai hawaye a fuskar Mufida, " haba haba Muffy u re a big gal,in fact banga dalilin da zaisa akan namiji ki dunga zubar da hawayen ki a banzaba, naji kuma na fahimci duk inda zancen ki ya dosa kawata", cikin yanayi na karfafa guiwa ta hanyar rarashi Alawiyya ta kara matsowa daf da kawar tata ,wato Mufida saannan ta cigaba da fadin "Kinganni nan Allah yayi min wata baiwa,wadda duk abinda nikeso nakan sameshi cikin ruwan sanyi,babu boka babu malam,dan hk ki goge hawayen dake idanunki kawata,dan Allah ji beki yanda kike kyakyawar nan nayi imani ko aljana yake aure matukar yayi idanu hudu da ke dole ya baki naki lokacin" Duk da mufida cikin fushi take amma fadin hakan da Alawiyya tayi sai dayasa ta danyi murmushi,hakan ne ya mata damar goge hawayen dake idanunta,saannan ta dubeta tace "My friend,fadamin mafitar da kikace kinada ita ,wlh na kagu naga nima na mallakeshi," Cikin yanayin xolaya Alawiyya tace "Wai ni kawata mutumin nan wane irin billionaire ne naga lkc daya kin rude akan shi?" Harara ta mada mata dashi saannan tace, "Kema kin sani baxan taba hulda da kara min mutum ba,ay ina tabbatar miki indai hakata ta cimma ruwa kema wani abokin nashi zan hadaki dashi,kinga tuwona maina," Gaba dayan su suka bushe da dariya gamida tafa hannu, Alawiyya tace da mufida, "Yanxu badai kince shi custom bane?toh ay nasan dai a zamanin nan da muke ciki,duk wani mai hannu da shuni yana chart dan hk ta yanar gizo xan xabaro miki shi ,amma ba wai ina nufi ku dinga chart dashi bane,a' a adreshin sa ko km hotonsa kawai muke so,kinga damun mallaki daya daga cikin abinda na lissafa sai mu fara aikin neman inda zamu sameshi,daga nan har Abuja , Nan suka sake fashewa da wata dariyar, Mufida tace ,,. Amma lallai kawata kwakwalwarki tanaja sosai,ayni kwata kwata banyi wannan tunanin ba Sam,koda yake bazan iya tinano komai ba kaina ya kulle a wancen lokacin,amma Allah dai yasa mu dace dai " Gaba dayansu suka amsa da amen, Nan suka hau laluben sunayen allumma Wanda ya danganci aikin custom amma ta rank(matsayi)da an bude hoto Mufida itace mai fayyacewa shine ko bashi bane,ay basu ankara ba sai ji sukai an kwalla kiran magriba.... ****** Alk'alamin🖋 *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* ( *Nabeelert Lady*) 👇🏻 A fusace Kubra ta mik'e tana fad'in baiwar Allah idan wa'azi zakiyi akwai masallatai da majalisi da yawa agarin nan, sannan duk sati ana samun gidan da ake walimar biki, zaki iya zuwa can kije ki baje kolin wa'azin ki nasan acan har kud'i zaki samu masu baki, sannan cikin lokaci kad'an zakiyi suna har duniya ta sanki, amma kinzo gidan kitso kina shiga abinda babu ruwanki. Sakin baki matar tayi tana kallon Kubra... Lami tace kema Aisha meya kai ki shiga abinda babu ruwanki, kitso kika zo ki zauna ayi maki kitashi ki tafi amma kin tsoma bakin ki inda babu ruwanki. Wadda aka kira da Aisha tace ikon Allah, daga gyara sai cibi ya zama k'ari? To Allah ya baku hak'uri. Lami tace amin, ai an gama kitson ma. Tashi Aisha tayi ta mik'o mata kud'in kitson tana fad'in nagode sai anjiman ku. Kubra tace mu jima da yawa sa idanawa masu bacci da ido d'aya, ana ruwan sama kuna k'irgawa. Dariya Lami tasa tana fad'in wallahi k'awata baki da dama. Kubra tace aini shishshigi ne bana so, bara naje gida sai kin shigo muje wajen mai kayan. Lami tace shikenan sai nazo. *** *** Shiru Bilal yayi zufa tana keto mashi lokacin da Hamrah ta gama fad'a masa halin da ake ciki sai kuka takeyi... Ajiyar zuciya Bilal ya saki yana fad'in kiyi shiru haka Hamrah kukan ki yana tab'a zuciyata. Hannu yasa yana goge fuskarshi yace agaskiya ko wane tsoho ne ya amince zai aureki saboda son zuciya bai kyauta mani ba, banda son zuciya taya zai auri sa'ar d'iyarshi dan dai duniya ba'a son gaskiya. Hamrah tace wallahi badan Baba yace umarni ne ya bani ba wallahi bazanyi kawaici nace masa na amince ba, nasan halin Baba, tunda Umma ce ta bada wannan umarnin dole ya aikatashi. Bilal yace haka Allah ya k'addaro mana, Allah ya sani Hamrah ina matuk'ar sonki, soyayyarki tayi nisa azuciyata, hatta da Hajiyar mu tasan da ke, gab nake da nayima Alhajin mu maganar ki sai wannan matsalar ta kunno kai, nasan da zan fad'ama Alhajin mu zai iya yima Baba magana tunda na tab'a ganinshi a gidan mu alokacin ma nasan yasan Alhajin mu. Hamrah tace wallahi ko kayi masa magana yazo ya samu Baba bazai tab'a canzawa ba, idan ya fad'i magana d'aya baya canzawa, kawai na hak'ura, haka Allah ya k'addaro mani rayuwata, fata na Allah yasa inda zanje mutumin ba azzalumi bane, dan nasan irin masu Auren yara basa rik'e su da daraja kuma auri saki garesu. Bilal yace ina nan ina jiranki, duk lokacin da yayi gigin sakin ki wallahi sai na aureki koda nayi aure ne. Tashi Hamrah tayi tana fad'in kada kayi mani wannan fatan, bazan so na fito daga gidan wani ba kuma ka aure ni ba, idan akayi haka anyi maka rashin adalci, kamun addu'ar samun sa'a. Tashi Bilal yayi yana fad'in shikenan, Allah ya saka maki, kuma ya canza maki da abinda yafi alkhairi, ni zan tafi, amma kome kike buk'ata ki sanar dani, daga yanzu ki d'aukeni amatsayin Yayanki kinji Hamrah ta? Saurin juya baya Hamrah tayi tana kuka. Hawayen tausayinta ne suka zubo mashi da sauri ya shige mota yabar wajen. Juyowa tayi tana kallon motar aranta tana fad'in nasan da kasan biyan bashi za'ayi dani zaka iya biyan kud'in domin ka sameni, amma bazan tab'a fallasa sirrin mahaifina saboda na samu abinda nake so ba, idan na fad'a maka haka bazaka sake kallon mahaifina da daraja ba, Allah yayi mani zab'i da abinda yafi alkhairi. Da sauri tashige gida tana kuka...... *** Zaune Malan Bukar yake shida Alhaji Garba Yaro, kallon shi Alhaji Garba yayi yana fad'in Malan Bukar ya kamata ace nazo naga Hamrah domin musan juna ko? Malan Bukar yace wannan haka yake. Alhaji Garba yace amma ka tabbata dai ba auren dole zakayi mata ba ko? Malan Bukar yace Allah ya kyauta nayi ma 'Diyata auren dole, kasan halin Hamrah, irin halin mahaifiyarta gareta, tana tsoron samarin zamanin nan, gashi Yayarta ta samu mijin aure, da nayi mata magana akan ta fiddo miji a had'asu sai tace ita bata tsayawa da kowa, kawai ta bani dama na zab'a mata duk wanda naji ya kwanta mani dan tana tsoron tayi zab'on tumin dare. Alhaji ganin yanda muka dad'e da kai, kuma nasan cewar matarka d'aya gashi ba wasu yara kake dasu da yawa ba, sannan baka wuce k'ara aure ba hakan yasa nayi tunanin na baka d'iyata, nasan ko bayan raina bazaka tab'a wulak'anta mani ita ba, wannan dalilin ne yasa nace na baka aurenta. Alhaji Garba yace ni kuma gani nake kamar sayenta nayi tunda kamar biyan bashi ne kayi da ita, tunda ka bani ita ni kuma nace tunda ka bani auren d'iyarka shikenan kabar kud'in dana baka, haka kawai zuciyata ta kasa amincewa da abinda nayi, sai nake ganin kamar musanya mukayi. Jikin Malan Bukar ne yayi sanyi jin Alhaji yana so ya maido magana baya, kallonshi yayi yana fad'in haba Alhaji, wallahi ko baka bina kud'i ni mai iya maka kyautar d'iya ne, ai kayi mani komai. Kuka yasa yana fad'in dan Allah Alhaji ka daina wannan maganar, d'iyata d'iyarka ce na yarda da kai wallahi. Alhaji Garba yace shikenan na amince da hakan, Allah yayi mana jagora, amma bana so ka fad'ama kowa cewar kud'i na baka bashi da ka bani auren d'iyarka na yafe maka kud'in. Malan Bukar yace wallahi bazan fad'a ba, nagode sosai. Tashi yayi gudun kada Alhaji ya sake kawo wata maganar yayi masa sallama ya tafi yana sauke ajiyar zuciya........ [7/5, 5:36 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Page* 0⃣6⃣ *Alk'alamin🖋* *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* ( *Nabeelert Lady*) 👇🏻 Zaune Malan Bukar yake a d'akinshi Kubra tana gefe ya gama fad'a mata yanda sukayi da Alhaji Garba. Kubra tace lallai wannan mutumin da basira yake, Malan sai fa kayi ahankali kada ya harbo jirgin mu, dole sai ka tsawatar ma Hamrah domin kada yazo tayi wani abu da zai nuna dole akayi mata, idan ya gano haka ina mai tabbatar maka bazai aureta ba, kuma dole ka biyashi kud'inshi daga ranar kuma girmanka ya zube awajenshi. Malan Bukar yace aiko idan har tayi wani abu dayasa Alhaji ya gano gaskiyar lamarin zata fuskanci hukunci mai tsanani, dan haka kije ki kira mani ita dan gobe ne zai zo su gaisa. Tashi Kubra tayi tana fad'in gara dai kaja mata kunne. Tana fita tashiga d'akin Hamrah tana fad'in to sarkin munafurci sai kifito Ubanki yana kira, makira kullum kina cikin d'aki salon wani yazo yace muna kuntata maki. Tashi Hamrah tayi ta biyo bayan Kubra. Tana shiga ta zauna tana fad'in sannu da hutawa Baba. Malan Bukar yace me kikeyi ad'aki salan wani yace akwai abinda akayi maki, wallahi Hamrah kishiga hankalin ki dani, naga alamar kina so ki bani kunya ko? Kai Hamrah ta girgiza tana hawaye. Malan Bukar yace emana, gashi tunda nayi maki maganar aure kike fushi dani, ashe Hamrah amatsayina na mahaifinki bazan iya neman alfarma awajenki ba? Nayi d'awainiya dake tun kina k'arama dan kawai yau kin girma na nemi alfarma awajenki shine kike fushi dani? Shikenan, tunda bazan iya alfahari da abinda na haifa ba kije, zanje na bama Alhaji hak'uri ko kuma shi mijin Hibbah ya hak'ura sai ita ta auri Alhajin kinga bazanji kunya ba. Kuka Hamrah tasa ta rik'e k'afar Malan Bukar tana fad'in dan Allah Baba kayi hak'uri, wallahi ba fushi nake da kai ba, na amince da zab'in ka, kome kake so wallahi zanyi makashi, kuma bazan tab'a nuna damuwa ta akan haka ba dan Allah kada kayi fushi dani. Murmushi Malan Bukar yayi yana fad'in idan har kinaso na saka maki albarka sai Alhaji yazo kin amshe shi da hannu biyu, angama hidimar biki lafiya baki nuna ma 'yan uwanki komai ba sannan zanji dad'i. Hamrah tace zanyi, wallahi zanyi kome kace, fatana kada kayi fushi dani, ka sa mani albarka kamar kowa Baba. Kubra tace tunda tayi nadama ayi mata hak'uri Malan bazata sake ba, kasan hada yarinta ke damunta. Malan Bukar yace tunda kinsa baki shikenan, kitashi kije, gobe Alhaji zezo dan ku gaisa, zansa Hibbah ta kula dake, idan kikayi wani abu wallahi ranki saiya b'aci, ki saki jiki dashi, kome kike so ki fad'a mashi domin shine zeyi maki komai kinsan banda kud'i. Hamrah tace nagode Baba. Tashi tayi tana goge hawaye... Dariya Kubra tayi tana fad'in wallahi Malan ka iya had'a shiri, nasan idan Alhaji yaga Hamrah ta saki jiki dashi komai shine zeyi maka na biki. Malan Bukar yace nafiki sanin waye Alhaji Garba, yana da kirki sosai, ni dai tunda naci million d'aya suje can su k'arata. **** Zaune Hibbah take a cikin motar Muftahu sai shagwab'a take masa akan ya kaita taga gidan da zai saka ta. Murmushi Muftahu yayi yace haba Baby me kike ci na baka na zuba, saura kwana nawa akai ki gidan gaba d'aya ma, yanzu akwai wasu gyare-gyare da akeyi ki bari agama komai sannan, ko jerenki ma bada wuri za' akai ba, ana saura kwana d'aya biki zan aiko da mota sai ta kwashi kayan akai, idan yaso bayan an d'aura aure sai wasu daga cikin 'yan uwanki suje su k'ara gyara maki gidan, dan kayan gadon ki maza ne zasu had'asu bana so mata su had'a asamu matsala. Murmushi tayi tana fad'in shiyasa nake k'ara sonka, kasan abinda zai k'ayatar dani, bakomai ai dai bikin ya kusa, idan aka kaini zanga gidan kawai. Muftahu yace yauwa koke fa. Hibbah tace amma dai alk'awarin mu yana nan ko? Muftahu yace name fa? Hibbah tace na kishiya mana, kasan kayi mani alk'awarin bazaka tab'a yi mani kishiya ba. Murmushi Muftahu yayi yana fad'in a tsarin gidana babu wajen da mace biyu zasu zauna, komai na mace d'aya ne, dan haka ki kwantar da hankalin ki Muftahu mijin mace d'aya ne, domin a tsarina babu auren mace sama da d'aya. Hibbah tace nagode sosai. Agogon hannunshi ya kalla yana fad'in bara nazo na tafi akwai wasu kaya da za'a kawo mani daga abuja nasan sun kusa k'arasowa. Hibbah tase amma sai yaushe za'a +awo hefe kaga lokaci yana k'urewa saboda d'inki? Luftahu yace yauwa kin ma tuna mani, babban dalilin zuwana wajenki yau kenan, nazo na amshi awonki dommn a d'knke�nake so akawo maki su b!na so kiyi mani d'ilkin da bana so ! ina da(tela cawai ki bani awonki na kah mashi< s!nnan baza'a kawo lefen ba`sai an! saura kwana ukku biKi( kuma gaskiya bq dukA jan kawoba nesan halin dangin mati suna iqa kwashe mak). Hibb`h tace kamar0ka sani, $nama ina �in haushin"kayan lefen da ake!kwashe ma amarya, kawai kakawo mani wad'an da zanyy amafani dasu s!i"'yan k!`'an kada ace ba'a kawo lefe ba. Muftahu yace kada ki damu kiyi ma Umma bayani(nasan zatace ayi haka. Hibbe uace zan turo maka awOn ta messagd* Muftaht y`ce nagode {k gaishe da Tm}a. � Fita Hibbah taYi cike da farin ciki tayh gida. Murmushi Muftaiu!ya saki yana sHafa kanshi ia$tada mouc ya tafi.... *** *** 👇🏹 *AlQalamin Labi|ancy Lur* 💘 (�untyn S&S) 🖎 Sosai humkira taringa fargaba tana addua akan samun cikin nan nata domin tasan shikenan karshen zaman lfyrsu da khamal yazo dole ne tashiga tashin hankali domin tana matuqar son khamal bata qaunar duk abinda zai rabasu yakawo musu rashin jituwa Taci alwashin wannan karon bazata taba gayawa kawayenta wannan damuwar tata ba ballantana zee da zata zugata akansa garama Ashanty bata goyon bayan tayiwa Khamal tijara tasan kuma inhar taji tanada ciki awannan karon laifinta zata gani sosai bazata yarda da ba planning tayiba tunda ba taba auren tai ba kuma bazata gane cewar ana iya samun ciki inkana planning dinba sbd ba.a yiwa Allah wayo ga qudirarsa ya zartas Ranar wata lahadi yana gida Bai futa ba yana hutawa afalo yana kan 3 siter akwance yakunna TV amma ba kallon yakeba sai chart da babynsa kawai yakeyi Amal tana kwance a 2siter tana bacci ummanta na kicin taje kawo abinci Humaira tadawo falon da kayan abinci a ahannunta ta dire akan table taje takawo ruwa ajug ta dire duk tana kallon yadda khamal din keta murmushi yana ckn nishadi ya luntsuma a chart tamkar ma baisan tazo gun ba Tayi karfin halin warce wayar domin kishi kecinta arai Ya tashi zaune yakalleta fuska ba fara.a yace "miko min wayata kafin ranki yabaci. Ckn kishi ido rufe tace masa "saika gayamin da wace kake waya haka kashiga nishadi ka mance da matarka. Yace mata "wacce ke sona ce maza bani waya kada inbata mk rai abaza. Ta mika masa asanyaye tace "gashi amma gaskiya abani lokacina inko ba hakaba walh ince ban yafe ba. Ya karbi wayar yakashe datar ya ajiye agefe yazuba mata idanu yana fadin "to,sarkin yan kishin tsiya zubomin abinci ni inci . Bata kara ce ms uffan ba ta duka kawai tabude plask din ta hau xuba masa abincin Saida yaci ya koshi sannan yazuba mata idanu yace "madam naga fa akwana kinnan kinyi wani freash na lafiyane kuwa? Taji wani faduwar gaba haka kawai tace masa "Lfy qalau idon ka ne amma ba wani freash Ya turar da abubuwan gabansa kana yace "banyarda dakeba humaira anyi biyu nakwana ackn wannan karan bazan kyale kiba inhar kk muna furceni don haka ki gayamin tsakaninki da Allah ciki ne dake ko? Tayi wani -wiki kana tace "haba Abban twins ya kake jamin wannan Batu haka nikam banda komai. ya mike tsaye yana fadin "koma dai meye ina zuwa . Tabishi da kallo Tana tunani aranta to wannan ina zashi me yake nufi? Tananan Zaune har mintina kusan 15 saican taji dawowar sa itada metron Zulaihat wata likita dasuke makwabtaka akan layinsu Suka gaisa a mutunce Da metron Khamal yadubi metron zulaihat yace "metron fito da abin awo ki aunata mugani Ba bata lokaci metron ta fito da tsinken awon fitsari ta dubi humaira tace " to haj.saikinje kinkawo mana futsarinki yanzun don. Tabbatarwa Humaira ta mike asanyaye taje tayo fitsari a "yar kwalba takawo wa metron Karewar karya hallara metron na tsoma tsinke kafin ta ciroshi har shatin jan layi yazana layinsa tabbatacin akwai ciki kenan domin ya tisu da dara daran layin yanuna alamar ma cikin bana satittika bane yakwan biyu don watansa uku Metron bata san dawar garinba tayiwa khamal albishir tareda tayashi murna Humaira tayi tsururu tare ga gaskiya dai ta bayyana batada bakin magana Allah ne kadai zai futarta tasan ko zata hadiyi qur,ani khamal bazai yarda da itaba Metron dai ta mike tana musu sallama zata tafi khamal ya mike yabi bayanta zai mata rakiya Koda yadawo baice da humaira uffanba ya wuce dakinsa kawai Ta dade zaune afalon da taga zaman bazai mataba tuni ta mike tayi dakinsa don gabanta ke faduwa tasan shirun khamal ba Alheri baci tasan mataki yake da shirin dauka akanta tunda yai shiru Yana tsaye atsakiyar dakin yana nazari tashiga Yanuna ta dayatsa " maza futa kada ganinki yasa nadauki mugun mataki akanki walh ke munafukace kina cutata humaira waini zaki munafurta don kinga inaso insami tazara ackn gidana shine kike yin yanda kikeso danki batamin rai to walh baki isaba komai yazo karshe domin bazan zauna dame fuska biyu ba.... da sauri ta durkushe agabansa tafara kuka "kayi hkr Abban twins walh ina sonka baxan iya rabuwa dakaiba walh zamu cutu inkai mana nisa banida kowa saikai kada ka gujeni akan abinda bayin kaina bane ...afusace yace "karya kk munafuka inhar ba cire abin kikayiba to taya kk sami ciki?wato kinje kinzagaye suncire mk kin sami ciki shine zakizo kisani gaba kina min kuka.tosha kuruminki nadaina damuwa kije kiyita haihuwa humaira ko ba miji ki haihu shine zaki burgeni tunda kinzama kaza uwar "yaya. Sosai take kuka tana fadin "walh Abban twins bancireba kazo muje asibitinma aduba agabanka agani. Bai saurare taba ya fuce abinsa Nan tasha kukanta humaira tanawa khamal mugun so naban haushi Har dare bai dawo ba tayita kiranka no answer Abin mamaki saida yakwana yawuni sai gashi yadawo faran faran fuskarsa dai ba yabo ba fallasa Da murna ta tareshi itada yaran Bai sakar mataba amma yarike hannun Amal twins kuwa shafa kansu yayi Daya shiga dakinsa kaya yahau hadawa a akwati Dataga hakan saida gabanta yafadi don tayi zaton kota kwanaki zai kwata mata To saitaji yace mata zaiyi tafiya ne zuwa dubai amma bazai dade ba one mounth Duk da hakan taji ba dadi aranta Yakawo kudi isashshe wanda zai mata har ya dawo yabata Haka yafuta yabarsu yaran najikinta jikinta dum asanyaye *** Tabdijan Abu kamar wasa khamal bai dawo mataba fin wata tashiga matuqar damuwa domin ba.ajinsa awaya ma swich off A dole ta nemo Ashanty ta gaya mata komai don tasan zata iya taimaka mata ko ta bangaren Ahmad ne abokinsa Ashanty datagama jin damuwar kawarta tagumi ta zabga tace "nabani ni Aisha dama ana samun ciki in anyi planning? Humaira tace "yau gashi kinji kinga qudurar Allah tasauka akaina. Asahnty tace "kuma wanne kikayi atsarin? "Na mahaifa nasaka walh kuma yana gun akasakamin .ni bakin cikina ma dayak'i fahimtata ko yakaini gun likitan suduba su gaya mas gaskiya. Ashanty tace "kuma wai shi ba.a haihuwa aka haifeshi sannan baida aiki sai yiwa mace yaji da nesa da ita Humaira nazaune taji wayarta tayi kara ai dasauri ta rarumeta domin kiran salon mijintane ashe sakone na tesa daga shi Da manyan baki yarubuto mata kwayoyin kalmomi kamar haka _*NI KHAMAL KHAMIS NASAKI MATATA HUMAIRA SAKI DAYA SAKAMAKON TANA MUNAFURTATA BAKUMA TA FARANTA MIN*_ ……… _MUJE ZUWA FANS_ 🙆🏼 ****** ******* *ALQALAMIN NABEELA DIKKO*🖋 👇🏻 "A unguwar sabon garin kanta aka samu gida ma kyaun gaske,Wanda ya kunshe 3bed rum da falo mai girma,Ga toilets da harabar gida,"An yi cinikin gidan Hafees ya biya,Komai yayi magana azuba acikin gidan na furniture's har abinci an zuba a kitchen anyi addu,'ah sosai,yanzu tarewar Aleeyu da sahibar sa saleema kawai yayi saura!" "Daga sabon gidan Aliyu direct Tudun wada area Argungu suka wuce gidan iyayen Aleeyu." "Sun taki sa'a ko alokacin Baba na gida sai dai yana haramar zuwa masallaci domin lokacin magriba ya gabato." "Baba Alwala yakeyi yayin da Inna Aishatu ke dama masa furar nan ta kabawan kanta mai dadin gaske da tasha kindirmou har ta gaji gefenta sugar da kankara ne ajiye duk na hadin furar.." "Da sallama suka shiga gidan..." "Amin wa'alaikummussalam...!"Baba Shehu ya amsawa su Aliyu." "Cikin ladabi suka isa inda yake durkusa sukayi suna gaida Baba..." "Amsa masu yayi a lokacin da Inna Aishatu ke kokari shinfida masu tabarma da fara'arta tana masu maraba." "Itama gaida ta sukayi cikin kulawa...sannan suka zauna."Domin macece mai mutunci sosai." "Aleeyu ya ce"Baba ko baka gane Hafees ba yazama wani babbah Abdoul Hafees dina ne faah......" "Baba ya amshe batun yace haba biri yai kama da mutum wallahi ina ta hasashe kamar zan gano shi...Hafeez ya kake ya bayan rabuwa kuna Sudan zaman Ku ya hajiyarka!?" "Duk kowa lafiya qlaw Baba, Mun sameku lafiya.!?" "Lafiya qlaw Hafeez sannu ai bangane ka ba,Idon yafara garaje... Tun kuna makaranta!"Ka canja kamar ba kai ba."Baba ya ce yana Dariya.." "Hafees da Aleeyu ma dariya sukayi dukan su." "Inna ta kira naja!"Tare da mata umurnin ta fito mata da cups ta zuba ma su Aleeyu fura." "Duk tayi zufa sanadin tuwon da take tuqawa!"Hakan ta goge gumin da tayi tare da kwance Dan kwallinta ta yafa ajikinta."Fitowa tayi daga kitchen din hannunta dauke da jug na ruba da cups biyu."Cikin sanyin muryarta da ladabi ta gaida Su Aleeyu fuskarta a sake. Da hafees"Amsawa sukayi dukan su,furar ta zuba ta ajiye masu tare da dauko ruwan sanyi fridge ta ajiye..."Tashi tayi ta koma gefen Inna ta zauna." "Fira sukayi sosai tare da jawabin bayan rabuwa...Domin kowa yasan Aleeyu da Hafeez to atare ya gansu."AminAn juna ne sosai da suka rikide izuwa yan uwan juna."Nan Aleeyu ya shaidah masu irin alheran da Hafeez yayi masa tare da nuna masu Baba keys din motar tare da shaidah masu tana waje sai sun tashi afita kowa ya gani a sanya albarka." "Godiya sosai Inna da Baba suka yiwa Hafeez da baya son ma ana maida zancen domin aganin sa yiwa kaine." "Naja'atu ma ta taya yayanta murna tare da yiwa Hafeez godiya." "Amsa mata yayi da ba komai amma acikin zuciyarsa yana mamakin ganinta gida bayan Aleeyu ya ce tayi aure to me takeyi agida!?Ko haihuwa tayi ne!?Ko aurenta ne yasamu targade!?Bai samu amsoshin tambayarsa ba duk iya tunanin sa hakan ne ya bashi damar qara cika cup din fura ya shanye da naja ta ajiye masu." "Bayan sun sha sun koshi sunyi hamdala, haramar tafiya sukayi."Dubu Ashirin Hafeez yaba Baba yayi cefane, Inna ko dubu goma yabata,Naja dubu Biyar."Sunyi murna da godiya tare da sanya masa albarka sosai."Har kofar gida suka rakasu tare da karewa motar Aleeyu (BUGATI)kallo tayi kyau har tagaji.."Inna da naja sallama sukayi da su,Sannan suka koma daga ciki."Hafeez ko kara kebewa yayi da Baba yana bashi hakuri akan duk abinda Aleeyu yai masu abaya tare da shaida masa komai zai tafi dai dai domin Aleeyu zai koma kan aikinsa da yardar Allah nan ba da dadewa ba Suna Neman addu'ar su ." "Baba yace komai ya wuce ba laifi Allah yai maku albarka yasa adace."Tare da kara godewa Hafeez din."Sallama sukayi Baba ya nufi masallaci su kuma garzayawa sukayi Mufeeda Restaurant sukai take away da kayan makwalashe suka nufi gidan Hajiya Saleema.." "A hanya Aleeyu sai addu'ah yakeyi Allah yasa saleema kada tayiwa abokinsa walaqancin da tasaba yiwa mutane Wanda har shi din bai fita ba!"Domin yasan yau an adana masa masifa ansa marfi an kulle,Dan ko sam ya manta da cefanan rana da yabari gurin wanke mota!"Gashi rabonsa da gida tun safe!" "Kamar daga sama yaji sautin muryarsa cikin zolaya da dariya."Ya ce,Abokina tunanin uwar gida akeyi Aunty Bala'i!" kaifa zakin fama ne ya ka cika tsoro da yawa."Nagane Tsoron saleemar nan kakeyi ba da wasa ba...." "Hmnnnnnn kai dai barni ni kadai nasan bala'inta kasan na tsani hayaniya da fitina Hafeez..." "Hakane amma dole ka ajiye sanyin jiki ka jajirce agidanka Domin kai namiji ne." mata sai ahankali cikin minti daya zasu iya mayarda kai soko!"Hafeez yace yana dariya..." "Aliyu yace to Allah ya sauwaqa.."Amin Hafeez yace ."Sannan yace daman ina son na tambayeka Aleeyu me kanwar mu naja'atu keyi agida?Ko wankan jego ta zo ne!?Naga kace min tayi aure...? "Eh tayi aure na manta ban sanarda kai ba!Ai yanzu tana gida...!"Batada aure a halin yanzu!"Tuni tagama wanka...."Aliyu yace cikin sanyin murya." "Wanka!?kuma ko dai iddah..!Hafees ya tambayi Aliyu!? "Wankan Takaba!Mijinta Harisu ya rasu bayan auren su da shekara daya!Sanadin hadarin mota a hanyarsa ta dawowa gida yafito Kangiwa wurin aiki ya samu tsarin da ya rasa ransa!"Kuma yabar naja da ciki alokacin qarami da lokacin haihuwa yayi yaron shima yabi mahaifinsa!"A halin yanzu hafeez INA matukar tausayin rayuwar Naja!"Batada iyaye marainiya CE!Mijinta ya mutu...!"Danta daya ko sunansa bai karba ba ya koma ga mahaliccinsa!"Aliyu ya karashe zancensa idonsa sunyi ja kamar barkono duk sai yaji ransa ba dadi domin yanajin tausayin naja arayuwarsa..." "Hafees yace Allah sarki baiwar Allah,Gaskiya tabani tausayi..!"Amma nafara wani tunani akanta!"zan taimaka mata Aliyu na hango Alheri tattare da it's!"Allah ya gafarta masu Ameen." "Ameen ya rabbi....Aliyu ya fada" "Daidai lokacin da aka daga wayar da yake dialing wacce yayi saving da Saheeba(Razeenah) "Bayan ta dauka sun gaisa sosai tana masa ya gajiya."Daga nan yabata Aleeyu suka gaisa da ita har Aliyu qarami ma sunyi waya sosai."Daga nan Hafeez cigaba yayi da wayar su ta masoya da sahibarsa."Aleeyu ko tunanin yake yaushe rabon sa da yayi waya irin wannan har ya manta!"Da hakan suka iso kofar gidan Aleeyu parking sukayi suka shiga daga ciki.."Hafeez yayi sallama da razeenah." "Ikon Allah Hafeez yace azuciyarsa tare da tausayawa abokinsa da ke rayuwa acikin wannan unguwar (Marinar Kaura) da gidan bakidaya."Kamar wani kauye hakan yanayin area take!"Kamar ba Aleeyunsa ba Dan gayu mai tsafta da kyankyami."Duniya kenan." "Cikin gidan ko a tsakar gida take ta daura kafa daya kan daya."Wakar Nura m Inuwa mai taken "manyan mata."take bi da saurare,Dan kwallinta takai shi har goshi @360 da daurin ture kaga tsiya."Chewing gum be abakinta tana ci."Gefenta Almajirai ne ke wanke-wanke da shara!" Bakowa ba ce sai saleema da tacika faam!"Tana jiran Aliyu da ta tanada wa shafukan masifa da rashin mutunci!"Ko ba komai yau tasamu sanadin yunwa!"Wanda tuni take Neman mafarin da zata samu mafakar da take nema domin ganin ta rabo da Aleeyu..." "Har zasu kutsa kai cikin gidan sai Hafeez ya dawo da Aliyu dake gabansa baya a kunne ya rada masa magana ahankali...Wanda ni kaina bansan ko me yake fada ba..." sannan suka shiga da sallama daga ciki......" ****** ******* *Daga Alk'alamin* *Nabila ( Maman Khalil*) 👇🏻 *In the memory of my late father Alhaji Hudu mai Agogo, may his soul rest in peace Amen* Cikin yanayi na rashin jin dadi, Mufida ta karasa gida,dakin ta kawai ta nufa,da isarta ta fada kan katifar ta,ko mayafi bata iya cirewa ba,zafafan hawaye ne ke gangarowa daga cikin idanita,ita kanta ta rasa meye dalilin da yasanya zuciyarta ke azabtar da ita haka,akan abinda bata da tabbas akansa,lallai yau ta tabbatar wada kanta so masiface,so cuta ce,wadda indai ba Allah ne ya kiyaye ka daga sharrin taba ,zata iya halakar dakai,musamman ita da bata garantin da cewa a tata soyayar, Kwalla Kiran maman ta taji kamar daga sama,tana fadi "Mufida!!! Mufida!!!" Dan haka ta tashi gamida goge hawayen fuskarta,sannan ta nufi inda ake kiran nata,zaune ta taddata bisa tabarma,da alamu kammala cin abincin daren ta kenan,dan ko kwanon abincin bata dauke ba daga gabanta, Gefe ta samu ta zauna, gamida cewa " mama gani" Mahaifiyar tata ce ta dubeta,sannan tace "Kobaki fada min kina cikin damua ba,ni nasan hakan dan kuwa fiskarki tuni ta baiyanar da abinda ke zuciyarki,dan hk fadan meke damunki," Itadai Mufida bata iya cemata komai ba ,tadai sudda kanta kasa kawai, Toh tunda dai bazaki fadan komai ba tashi ki tafi,Allah yayi mana maganin komai,amma ki sani honorable yana nan akan batunsa na naiman aurenki,km kinga nidai banga kina sauraron kowa ba,km a matsayinsa na dan yayana bazan taba cewa ban amince dashi ba. Koda kuwa taji an ambaci sunan Honourable,dan danan ta dawo cikin tunanin ta,dan kuwa tasan mama bada wasa take ba zata iya sawa a daura mata aure dashi,dan kuwa tana matukar kaunarsa,akullum cikin yabon kyawawan halayensa take "Dan Allah mama kibar wannan maganar dan ni wlh inada Wanda yake sona kuma nake kaunar sa,ki karayin hakuri zuwa dan wani lokaci kadan dazarar ya dawo gari ina tabbatar miki zaizo har gidannan ku gaisa ,dan kitabbatar bada wasa nake ba" Mama ce ta bata amsa da cewa "Zuwa yaushe zai dawo din? Dan nagaji da kananan maganganun da suke zuwa min kunne a unguwar nan akanki,sanin kanki ne ina kaunar ki,kasan cewar banda wani tamkarki,kinga kuwa bazan zuba idanu ana jifanki da muggan kalamai Cikin sanyin zuciya Mufida tace " ba dadewa zaiba mama ayadda ya fada min, sadai kinsan ita tafi kankayita kake da kanka Da wadannan magan ganun Mufida ta shawo kan maman nata harta samu ta sakko akan batun Honorable Washegari misalin goma na safe,Mufida ta dira gidan su kawar ta Alawiyya,dan dorawa daga inda suka tsaya,ay kuwa ita kanta Alawiyyar bata wata wata ba ta kammala dukkanin ayyukan ta na gida ,saa'nnan suka tsunduma cikin social network, Sun kusa kimanin awanni biyu ,amma ba labari,dan hk dukka ninsu jikinsu yayi sanyi dan sun gama tabbatar wada kansu rashin nasara Ana haka hoton DG Anas cikin kayan sarki na hukumar hana fasa kwauri ya bayyana baro baro akan wayar Mufida,fiskar shi cike da annuri ,kasan cewar ya fadada ta da murmushi ,kyansa ya baiyyana afili,sajen fiskarshi Wanda yayi iyaka da kunnen sa luf luf kamar wani balarabe,saannan gashin bakinsa madai daici ya dace da yanayin kyan halittarsa. Gaban Mufida ne yayi wani mugun faduwa koda tai arba dashi,abinka da masoyi,a sandare take nunawa Alawiyya shi amma bakinta ya kasa furta komai,mamaki ne ya ishi kawar tata,ganin irin mutumin da kawar tata ta dauko musu,tabbas tasan duk karam baninta ba zata taba lakato irin DG Anas ba dan kwata kwata yadin ba kalar zaren bace Duban Mufida tayi tace" Kawata yanzu kina nufin akan mutumin nan kike zubda hayayenki?shin ko baki kalli mukamin dake kafadar shi bane ? DG nefa, daga shugaba kwata kwata sai irinsa a mukami,pls idan mafarki kike ki farka ,ay Sam ban zaci burin naki yakai har hakaba,irin wadannan ina ma kasan inda zaka samusu,suda tsadar gani suke,idan gidane ga security nan,like wise office, dan Allah ki sake shawara" Cikin karfin hali Mufida ta dubi kawar tata,kana tace "Yes duk abinda kika fada ban miki musuba Alawiyya, amma karki manta abu guda,shi so ba ruwansa da girma ko matsayi,km wannan alamari da kike gani bayin kaina bane zuciya tace,dan hk karfafa min giwa zaki sabanin karyarmin da ita .......... Muje zuwa [7/5, 5:36 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Page* 0⃣7⃣ *Alk'alamin Maman Khaleel*🖋 👇🏻 *In the memory of my late father (Alhaji Hudu mai agogo)may his gentle soul rest in peace Amen👏🏼.* Misalin karfe goma sha daya na safe Mufida ta sauka daga keke nape daidai office din custom dake kan titin hanyar zuwa zaria,hijab ne mai ruawan shudi har kusan kasa yake ja mata ta sanya, hannunta rike da wayarta,shigar ta dai tayi sosai dan kana ganinta kaga kamammiyar mace,kai tsaye gate din ta nufa ,xuciyarta kodar babu balle km kunya, Sallama tayiwa wadansu officers guda biyu data gani zaune bakin gate din,cikin mutunci suka km bata amsa,ganin yadda sukaga kamun kanta "Dan Allah tambaya nake" Cewar mufida,daya daga cikinsu yace "Allah yasa mun sani yan mata". Murmushi kawai tai ,jin yace mata yan mata, Dan Allah office din Oga Anas nake nema ,dan an cemin anan yake aiki," "Oga Anas km ?" Dukkannin su suka ambata,daya daga cikin su yace "gaskiya baiwar Allah duk office din nan bamai wannan sunan,daga manyan mu har xuwa ga kananan mu, amma ke waya fada miki anan yake aiki?" Tambayar da yayi mata sam bata razanar da itaba,kasan cewar dama tun kanta fito ta shiryawa dukkanin wata tambayar da zaa iya jefo mata. Mufida ta bashi amsa da cewa "Mijina kamin Allah yayi mai rasuwa shima maikacin custom ne kamarku,amma shi ba wani babba bane,oga Anas shine a matsayin ubangidan sa ,kasan cewar ya mana komai na hallaci a rayuwa,baa' Kaduna nake da zamaba ziyara ce ta kawoni,shine na biyo in masa godia akan dawayyinar da yayi damu bayan rasuwar maigidana,kun oga Anas din ma a hoto ". Mufida tai gagawar Nuna musu hoton nasane badan komai ba sai dan ,kada suyi sauri katseta da tambayar yasunan mijin nata km a ina yake aiki?. Kodata nuna musu hotansa,tuni daya daga cikin su ya ganeshi,cewa yake " ahh dan aljanna kenan ,ay wannan mutumin abinda yafi haka ma zai iya yi miki shi,yana da mutunci sosai ga saukin kai,na taba zama waje daya dashi ,ammafa shekarun akwai yawa,but yanxu dai bansan inda yake aiki ba,da dai nasan a abuja yake amma bari in shiga in tambayan miki wani abokin aikinmu inji, " Bayan mintina kadan ne sai gashi ya dawo,nan yake tabbatar mata da cewa an tabbatar masa da cewa yanxu haka a Lagos yake aiki a kuma ellan container,dan haka idan taga zata iya zuwa canne toh? Cikin karfin hali mufida tai masa godia sosai gamida taimakon ta da yayi,amma Sam zuciyarta ta kadu matuka dajin ance a Lagos yake aiki,kasan cewar basu da wani dan uwa ko aminai da zata jingina karyarta akansa wajen mahaifiyarta dan zame mata sanadin zuwa Lagos,tana tsaka da wannan tunanin ne,dayan officern ya taba abokin nasa hade da cewa "Amma da gani mutumin nan ya tara dukiya ko? Dan naji ka ambaci ellan container gidan kudi kenan,nan ya bashi amsa da cewa " hummm kai dai bari abokina,ko a sanin da danai wa mutumin nan millionaire ne na ajin farko ,ya tara kazaman kudi abokina,dan najima fa ana fadin wai yar kasar Sudan ma ya aura,wadanda suka samu zuwa dinner din bikin ma sunce tsabar kyau agum matar sa yadda kasan ita tai kanta, an kuwa yi watsi da dollars kamar banza" shi kuwa Wanda ake va labarin jinjina kai kawai yake tsabar mamaki,koda mufida taji wadannan hirar da suke,tuni taji zuciyarta kamar ta fito ta fashe tsabar kishi,jitai gaba daya ta tsani matar tashi,dan ita gani take ba wani kyan da zata nuna mata sai dai hasken fata,dan hk ta kuduri a niyar kota halin kaka sai taje garin Lagos dan mallake zuciyar masoyinta. Mufida ta sanar wada Alawiyya duk yadda sukai da officers dinnan, dan haka ma ta bukaceta data bata shawara kan yadda zata billowa wa tafiya zuwa Lagos, Tunani mai zurfi Alawiyya ta shiga yi nadan wasu lokuta,kasan cewar yadda zaa billowa alamarin yanada girama sosai,cikin murmushi Alawiyya ta dafa kawar tata sannan ta dubeta tace "na samo mana mafita kawata,km na tabbatar da zarar kika fadawa mama da sauri zata amimce da bukatar ki," Cike da zumudin jin mafitar da aka samu mufida tace "Dan haka nake son shawara dake kawata,fadamin pls da sauri ina sauraranki Don jin ko wace mafita Alawiyya ta samo musu?Ku kasance dani awani shafin don cigaban labarin...... ****** ******* *ALqalamin 'Yar mutan Dikkawa* *Nabeela Dikko*🖋 *RAMADAN🌙* Begins 5th or 6th,May 2019,In shaa Allah,The prophet Muhammad (S.A.W)Said:"Who ever Informed the others the day of RAMADAN the hell fire, Is HARAM for his/her,I have Done mine,So my brothers and Sisters please! and please! Pass the information to Muslims Ummah." And its part of the Sunnah to ask forgivess from everyone before the Holy month of Ramadan so please forgive me If i have wronged you knowingly or unknowingly Ramadan kareen in advance. Don't forget 8 things SAHOOR,SOLAH,QUR'AN,DU'AH,SODAQAH,HELP OUT,IFTAR,TARAWEEH, AND REPEAT!!!! _______________________ "Salamu Alaiku....Assalamu Alaikum... Aleeyu ya CE "A karou na biyu!....Amun wala'alaiku salamu...Lado Almajiri ya ce tare da fadin Malam sannu da dawowa.'' "Yawwa Lado,sannunku...Aliyu yace lokacin yana gaba Hafeez na biye bayan sa." "Saleema batasan wainar da ake toyawa ba tana shan waqa sai ganin Aleeyu tayi ya shige dakinsA ya fito da tabarma ya shinfida wani ya zauna duk da batajn maganar su tasan abokinsa ne dan baya kawo kowa gidan sa." "Earpiece din ta cire a kunnan ta sannan tayi masu wani mugun kallon up and down ta watsar!"Tare da bata fuska kamar bata taba fara'ah ba!"Ta ce Haba malammai ya zaku shigo min gida ba sallama!?"Anakallahu bakasan darajar matarka ba ne azo har gida da katou a keta min haddi!!!!" "Aleeyu ya ce "kiyi hakuri ranki ya dade, munyi sAllAma ai,Abu ne kunnenki bakiji ba!"Nasan nayi laifi wannan bakon da nayi ya rikeni shiyasa ban dawo da wuri...." "Mtwssss!!!Aikin banzah!Kai kAsAni wato abokinka yafi matarka daraja!"Tun safe kabar gida nan kuma kasani sarai kabarni da yunwa!Koda yake ba abin mamaki ba ne tunda kasaba barina da yunwa!"Naso kasamu ta kasheni ka huta nima na huta DA masifa!"Saleema tafadi tana kumfar baki!"KAnta ta kauda gefe!" "Hafeez da ke zaune kamar photo kallon su yakeyi kamar yaga video..."Murmushi yayi ya ce"Hajiya saleema ayi hakuri fa nine na rike oga ya rikani unguwa ne amma ayimana afuwa." "Murguda baki tayi tare da qara turo dan kwallinta gaba!"Alamar ko ajikinta dinnan." "Aleeyu ya ce"Saleema wannan shi ne abokina kuma amnina Abdul Hafeez da nake baki labari ko yaushe,Yau Allah yayi mun sake haduwa da shi."Hafees ga matata nan saleema."Kema uwargida kinga Engr.Abdul Hafeez ko!?" "Tabe bakinta tayi race"Eh Na ko ganshi ashe jin sa yafi ganinsa ma!"An dade ana sharara min labarinka!Hafeez to ya gida ya bayan rabuwa....?" "Duk da zancenta yasa yaqara duba jikinsa kaf ba makosa!Amma tace jinsa yafi ganinsa abin ya Sosa masa rai!"Amma daurewa yayi yace"Duk suna lafiya qlaw sunce agaida,Ya akaji da rashin yaran mu Allah ya gafarta musu sai hakuri da jArrabawar rayuwa!" "Amin nagode,Hakuri kuma da jarabawa ku ta shafa ni tuni na karbi sakamakona jira nike in kara gaba!" "Kansu ya daure dukan su,DA jin magAnarta sai dai shiru sukeyi na dan lokaci daga mai gidan har baransa." "Kai lado zo nan dauko Kofi je randa daubowa Hafeez ruwa......" "A'ah mun koshi wallahi nagode ba sai ya kawo ruwan ba."Mun sha ruwa a mota." "Aliyu baiji dadin kalaman saleema ga abokin ba!Gashi har darajar kawo masa ruwa bai samu ba!"Duk komai shi keyiwa kan shi amma bai kamata tayiwa abokinsa ba!" "Tashi yayi ya zuba ruwa a botoci sukayi alwala,ledojin ya mika mata yace ki dibi mai isarki ki zuba mana sauran."Kisama su lado suma!" "Tuni Hafeez ya fita yana jiran fitowar bawan Allah abokinsa mai hakuri dan saleema ta hasala shi,Da shi ne sai ya mareta dan ya tsani,wulaqanci da rainin hankali!" "Ledar saleema ta karba awulakance ta bude taga friedrice da pepper chicken take away hudu, dayar ledar drinks da snacks ne, ta ce"Kaico!Maciji baka raminka sai na wani daga ni basai anyi bayani nasan ba kudin kwadagonka ba ne anan,Sai dai gumin wani qato caaan....." "Dakata saleema wai meye haka!?Wallahi bakida imani da tausayi!Kiyi min komai zan dauka amma banda Hafeez dan Allah ki ajiye masifarki gefe har ya tafi abinshi!"Aliyu ya ce'A zuciya ko ranshi na kuna da ana canja mata nan take da wallahi yanzu ya canja Wucewa yayi yasamu Hafeez suka tafi massalaci domin yin sallar magrib." "Bayan sun dawo sun sami saleema ta sallami su lado,Ta ajiye plate cike da abinci tana ci tana daga bottle din fanta ga naman kajin shima sai yaga takeyi." "Da sallama suka kara so inda suke zaune"Aleeyu ya ce Ina abincin saleema!?" "Uhuuuum nifa na manta kace ajiye maku da na diba wanda zanci su lado na zubewa sai wanda zan ci anjuma dan yanzu na ranan ne da banci ba nike ci,Kasan na yuni da yunwa!"Ga abincin mun dade bamu hadu ba,Sai agidan abokan arziki." "Allah mai iko,Su malam hafeez an dawo!?To barkah ka ganni ina kwasar gara ai sai kace ba ruwan ne kadai aka sha a waje da mota ba har wannan!"Yanzu ku anbar mata da yunwa kamar takashe su gida!"dan zalunci amma ana waje ana cin dadi hakan ina fatan kai ba irin sahoron nan kake ba!"Ta nuna Aleeyu da kwalbar ta fanta." "Aleeyu yaji haushinta sosai ba abinci yana jin yunwa!"Ba kunyar Amininsa!" Ba magana mai dadi!"Ai baisan lokacin da ya isa gareta da zafin nama ya sharara mata mari ba!"Sai da taga wuta giragizai nai mata yawo!" "Aleeyu ni ka mara!?"tace a razane idonta na fidda ruwa!!!" "Eh,ko zaki rama ne!? "Hmnnnnn ka dauki bashi kajira lokacin biya banza matsiyaci wallahi kaci darajar Hafeez da sai an rabamu agidan nan azzalumi mugu kawai marar amfani!!!!" "Haba!saleema ki daina yiwa mijinki mugun alkaba'i hakan!"Meye duniya da zaki dauketa da zafi!"Kuyi hakuri,mana Aleeyu muje!"Saleema ga wannan kisa kati(5k)Dan Allah kiyi hakuri!"Hafeez ya CE"Tare da ajiye mata kudin a kasa....A zuciyarsa yaji dadin marin sosai da Aleeyu yayi mata...!" "Fita sukayi Hafeez na qara ba Aleeyu hakuri akan abinda ya faru...sannan suka nufi mufida restaurant sukaci abinci suka koshi."Aleeyu duk da ya hakura amma yace bazai kwana gidan ba Sabon gidansa zaije su kwana har Hafeez din."Ba yadda Hafeez bai masa mita dan ya hakura ya koma gida, amma sai yaqi."Hakan suka hakura dole." "Saleema ko jiran dawowar Aleeyu tayi amma bata Ganshi ba!"Dole ta hakura tare da anada masa masifar aduk sanda yadawo dan shakka babu wallahi wannan karon sai yabata takardar saki!" "Lailah ta kira tare da shaidah mata komai!"Har da Karin dan gishiri." "Hakuri tabata akan lafiyarta da ya taba sannan ta ce kadama ki soma saurara masa ga sanadi nan kin samu na kai gida"Yabarki da yunwa kinyi maganar hakkin ki!ya dakeki...!"Kinga dole aduba maki! Bugu da kari kice baya kwana gida masu kudi yake bi maza suna biyansa"Dan ni sam ban yarda da abokin nan nasa ba!" "Wallahi lailah hakan za ayi yabani takardata na huta!"Nima nafara zargin Hafeez din tun aurena da Aleeyu bai taba kwana awaje ba!"Matukar yana gari ba tafiya yayi amma yanzu 12 na dare bai dawo ba tun 8:30 na rufe gida dan neman magana naso yadawo na wulaqanta shi a wajen!" "Yanzu kiyi hakuri saleema har zuwa goben mugani ko!"Inji lailAh." "Numfashi ta sauke mai nauyi tace to lailah nagode,"Dazu fatty ta fadamun gobe yaillabanta,da Alhajina zasu dawo." "To masha Allah lailah tace a dayan bangaran,Yanxu sai kifara shirin haduwarku." "Hakan za'ayi gobe zanje kitso da lalley,kuma dazu na hada kumkum da dilka goben zan shafa." "Kina wuta saleema tawa,Allah yabamu Nasara." "Ameen nagode." "Yawwa ni kinga ko kwana banaji chat zanyi yanzu na rage dare banzan may be yau awaje zai kwana,kadangarun bariki sun rike shi."Inji Lailah kenan zancenta tak kai tsaye ba wata farbaga ko jin zafi!." "Nikam bacci nikeji sai gobe idan mun hade gidan fatty."Alhajinki ko Allah ya taro miki shi." "Amin idan yana da rabo!"Nagode asuba tagari,Lailah tace"tare da kashe wayarta,Saleema ko bacci tayi duk ta dade tana tunanin Aliyu ko ina zai kwana oho!" "Tunda safe ta tashi misalin 8: 30am ta shirya ta kulle gidan,ta nufi gidan lalle kamar yadda ta tsara scan zatayi dilkan" "Basaura airport suka wuce shi da abokinsa domin jirgin 9:00am zai bi zuwa Abuja, daga can na 1:00pm zai bi zuwa Sudan."Sunyi bankwana sosai Aleeyu yaqara godewa Hafeez, kamar kada su rabo har da hawayen Hafeez!"domin yana tausayin Aleeyu da duk ya rame! yayi baki! ya lalace kamar ba shi ba."A karshe Sallama sukayi da juna! Hafeez jirginsu ya daga izuwa sararin samaniya."Aleeyu yana tsaye yana masa hannu har ya daina ganinsa!"Komawa yayi mota yana tunanin shawarwarin Hafeez akan saleema da hakan ya wuce Argungu."Yana zuwa shiga gari, gidansa ya nufa sai dai ya cimma gidan a rufe....."Tsaye yayi wurin kamar ruwa sun cinye shi....Tabbas zancen Hafeez dutsi ya godewa Allah da bai sanar mata alheran da Abokinsa yayi masa ba!To yanzu da safen nan ina ta tafi!?Shakka babu karshen wuya yazo dan yau zata hadu da fushin sa ya gaji da rashin mutunci Auren nan shi ne mafita kamar yadda Hafeez ya shirya masa komai!"Yanzu ma yaji yana kaunar Karin auren nan da mako biyu ba fashi amarya zata tare a sabon gidan sa...."Yana cikin tunanin wani dattijo yai masa sallama...tare da shaidah masa sune wadanda suka sayi gida sun zo duba gidan ne jibi zasu tare.....Gabansa yayi mummunan faduwa!!"Amma ya daure yace Baba anyi maka bayani sosai kamar ba gidan nan bane!Dan ni ba wanda na sayarwa da gidana!!!"Takardar shaidar gidan dattijo ya mikawa Aleeyu sign dinsa daram ajikin takarda akasa ga kudin da aka sayarda gidan kuma saleema tayi sign irin nashi tsaf!"Baba nagani kayi hakuri ga takardar gobe ka dawo Ku duba gidan!"Yawwa nagode dan nan!"Har na tsorata kar yan damfara muka hadu da su!"Sallama sukayi ya wuce!"Aleeyu ko mamakin ikon Allah yakeyi tabbas saleema ba matar zama bace!"Da ta tona masa asiri!To ina kudin!?Me tayi da miliiyan harda rabi!? In shaa Allah zai jirata a motarsa har sai tadawo daga duk inda ta tafi!!!!!!!!!!!" Muje zuwa.......Sannu bata hana zuwa.... Ku dakace mu domin zuwan Ramadan...... Amma zai cigaba da zuwan maku bayan Azumin Ramadan.... ***** ***** *Alk'alamin*🖋 *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* ( *Nabeelert Lady*) 👇🏻 *Allah ya bamu ikon d'aukar azumi lafiya, Allah ya sadamu da alkhairin da yake cikin watan Ramadan, Allah yasa muna cikin 'yantattun bayi amin. Ina ma kowa fatan Alkhairi* Hibbah tana shiga gida ta fad'a ma Ummanta yanda sukayi da Muftahu. Murmushi Umma tayi tana fad'in ai ba damuwa, lallai yaron nan d'an baiwa ne, nima bana son a kawo lefe da wuri kowa ya gani, gara sai biki ya kusa da kadan sannan akawo, kinga lokacin an shiga hidima, maganar rage kaya kuma wannan ba komai, idan yaso sai in zab'i wad'an da zasu kalli lefen kawai. Hibbah tace Umma jeran fa taya za'a san yanayin gidan? Umma tace sai ki tambayeshi ya fasalta maki yanda gidan yake kawai, nifa bana so kina masa musu akan abinda yace, kinsan dai boka be bamu maganin mallaka ba, bana son ki k'ureshi gara ki bishi a sannu, kina shiga gidan zamu mallakeshi, har gida sai kin saya da kudinshi. Rungume Umma Hibbah tayi tana murmushi. Wayarta ta d'auko tana fad'in bara na tambayeshi yanayin gidan yanzu. Umma tace yauwa ko kefa.... Ringing biyu tayi ya katse kiran ya kirata. Jinjina Umma tayi mata tana fad'in harkar girma. 'Daukar wayar tayi... Bayan ta tambayeshi ya koma lafiya sai tace ya fasalta mata yanda gidan yake tunda bada wuri za'ayi jere ba dan su san abubuwan da zasu saya. Murmushi Muftahu yayi yana fad'in dan wayar ki bata whatsapp da vedion gidan zan turo maki, to bana son kirik'e babbar waya gara sai munyi aure shiyasa.... Gidan babbane gaskiya, a GRA yake daga bayan gidan Piya-Piya, akwai babban falo mai d'auke da dining area, sai kitchen babba mai had'e da store, d'akuna ukku ne kowanne da band'aki, sai wajen motsa jiki, gaba d'aya gidan tiles ne, so ba ruwanku da siyo leda, kayan na'ura na amfanin kitchen ma duk akwaisu ba sai an siyo ba,,,, daga wajen gidan akwai lambu da wajen wanka. Dariya Hibbah tasa tana fad'in nagode Mufty nah. Murmushi yayi yace haba bakomai, dan ma ansa bikin da wuri naso na bada oder a kawo mani komai daga Dubai, amma bakomai idan kinzo sai muje mu siyo kawai, idan yaso naki sai a bama Umma. Hibbah tace nagode. Sallama yayi mata ya kashe wayar. Rungumeta Umma tayi tana fad'in nayi farar haihuwa, wata rana ma Dubai d'in zaku koma gaba d'aya. Hibbah tace ai da hada ke zamu tafi. Dariya suka sa gaba d'aya *** Zaune Bilal yake a gaban mahaifinsa kansa a k'asa, kallonshi Alhaji yayi yana fad'in Bilal wai meyake damunka ne? Kwana biyu naga kamar kana cikin damuwa, ba dai kana taya Momyn ka kishi bane akan auren da zanyi? A firgice Bilal ya d'ago kai yana kallon Alhaji dan bai san da maganar auren ba. Murmushi Alhaji yayi yana fad'in ko bata fad'a maka zanyi aure ba? Jiya mukayi maganar da ita ai. Sosai idanuwan Bilal sukayi ja jin mahaifinsa zaiyi aure da wannan shekarun nashi. Duk'ar da kai yayi yana fad'in Abbah aure kuma? Amma naga baka tab'a maganar k'ara aure ba. Alhaji yace aishi aure hab'o ne, idan yazo ba'a iya tsaidashi. Bilal yace to Abbah wata ka samu mijinta ya rasu ko kuma rabuwa sukayi da mijin shine zaka aureta? Dariya Alhaji yayi jin abinda Bilal yace. Kallonshi yayi yana fad'in bani da ikon auren budurwa sai bazawara kenan ko? Bilal yace ba haka bane, naga shekarun ka sunja ne. Alhaji yace waya fad'a maka ana tsufa da aure? To k'aramar yarinya zan aura, idan kasan Hamrah d'iyar wajen Malan Bukar to itace zan aura..... A zabure Bilal ya mik'e jin abinda Alhaji ya fad'a... Hamrah? Ba dai Hamrarshi ba? Girgiza kai ya farayi yana ja da baya hawaye suna zubo mashi. Da kallon mamaki Alhaji ya bishi ganin yanda ya firgice. Momy ce tashigo falon d'auke da ruwa, tana shigowa Bilal yana zubewa k'asa a sume. Saurin aje ruwan tayi suka nufi kanshi su duka. **** Zaune Hamrah take a d'akin mahaifinta ta gama fad'a mashi tana son zuwa wajen dangin mamarta tayo kwana biyu. Kallonta Malan Bukar yayi sai yaga duk ta rame, tausayinta ne ya kamashi, sai dai baya iya nuna hakan. Gyaran murya yayi yana fad'in kin fad'ama Umman ku ta amince ko? Da sauri Hamrah ta d'ago kai tana kallonshi jin abinda yace. Malan Bukar yace tambayarki fa nakeyi. Umma ce ta shigo tana fad'in ina fa zata fad'a mani, kasan ai bata d'aukeni da muhimmanci ba, da Uwarta tana raye zata shirya tafiya ne bata fad'a mata ba kai tsaye tazo wajenka. Malan Bukar yace ashe bakida mutunci Hamrah? Da kikazo wajena kina fad'a mani nufinki na barki ki tafi ba tare da kin fad'a mata ba? Hamrah tace dama zan fad'a mata jira nake ka fara amincewa tunda kaine babba. Salati Umma tasa tana fad'in kaji mani wulak'anci ko? Lallai wuyanki ya isa yanka, yau da ace ban haifa ba sai nayi kuka, tunda haka tace Malan gatanan sai kacigaba da zama da ita, kuma wallahi tana sa k'afa tabar gidan nan nima na barshi, tunda bani da matsayi. Saurin tashi Malan Bukar yayi yana fad'in haba ita d'in banza, babu inda zataje sai da amincewarki, ai bata da wata Uwa data wuce ki, tunda kince baki amince taje ba babu inda zataje. Murmushi Umma tayi tana fad'in yanzu naji magana, sannan ina son ka amshe wayarta domin tana waya da samarinta kaga kada ta maidamu k'ananan mutane. Malan Bukar yace wannan gaka yake, kallon Hamrah yayi yana fad'in tashi ki d'auko mani wayarki yanzu. Tashi Hamrah tayi tana wani irin kuka tayi waje. Tana fita Hibbah ta kwashe da dariya. Haka ta d'auko wayar ta kai mashi. Amsa yayi yana fad'in idan kinyi auren Alhaji zai saya maki da kanshi, wuce ki bani waje babu inda zakije. Da sauri ta fita tana kuka. Malan Bukar yace kiyi hak'uri kinji Kubra. Murmurshi tayi tace haba ai bakomai, tunda ka bani girmana ai ta wuce, bara na kawo maka abincin ka......... ****** ****** *ALQALAMIN* 👇🏽 *Nabilancy Luv* 💘 (Auntyn S&S)🖊 Humaira nagama karanta wannan sakon jiri yakwasheta ta fadi Ashanty tayi saurin tarota zuwa jikinta a rude ta ringa girgizata tajita shiru ta taba kirjinta taji baya bugawa ai atsorace ta turarta ta nufi kicin don samo ruwan da zata shafa mata domin suma tayi Arude Ashanty taringa shafa mata ruwan afuska tana kiran sunanta "Humaira tashi mana!humaira!!humaira kada ki mutu ki tashi dan Allah " Can ta numfasa ahankali Ashanty tahau girgizata da karfi tanaci gaba da shafa mata ruwan afuska Allah dai yataimaka ta dawo sosai ta kurawa Ashanty ido Ashanty tace mata "humaira tashi mana Humaira ta tashi zaune dakyar tana fadin "Ashanty mafarki nakeyi ko gaskene? Ashanty ta kura mata idanu kana tace "humaira kidawo hankalinki.humaira ki dawo nutsuwarki kijini dakyau walh tallahi kada ki kashe kanki akan namiji domin asara yaranki zasuyi su kadai bandashi domin nafahimci duk wannan son da kike masa shi baya mk shi, Humaira yakamata ace yanzu kinyi hankali kinsan ciwon kanki kina wahala akan namiji walh innice ke bazan taba damuwa irin hakaba, kinsan mutuwar aure kamar mutuwa take inhar Allah yakawo karshensa dolene ayi hkr arabu to meye naki nadamuwa harda suma haba humaira namijin banza namijin wofi danki wulakanta fa yai mk haka to meyesa bazaki nuna masa ke macece jaruma ba? Itadai humaira jinta kawai take don ta tafi tunanin khamal ma Ashanty takulu ganin humairan batace komai ba wato ma aikin banza takeyi Dama ko ada dasuka taba fada sosai akan khamal dinne alokacin data shiga damuwa don yace ta amince masa yakai iyayen nata kotu kosu rabu to ita Ashanty dataji fada tayi mata akan hakan sukai baran baran dakyar Zee ta shiryasu Ashanty ta mike da fushi tace mata "zantafi tunda har bazakiji shawarata ba inyaso inkin kashe kanki nadawo na debi yaranki na rike mikisu dan inke bakya sonsu mu muna sonsu Humaira tace "ya zakice bana son yarana walh ina musu sonda bana yiwa kowashi. "Toko inhar hakane to inaso ki nuna hakan azakiri kiture tunanin khamal balle ki illata kanki kimaishesu marayu tunda shi ba sonsu yakeba. Humaira ta goge wani hawaye daya kwanranyo mata me zafin gaske kan kuncinta Tace da Ashanty "yanzu Ashanty ya zanyi knn da rayuwata? Ashanty tace "hakuri da juriya. "Bazan iya hakuri kwata kwata da khamal ba ina sonsa sosai walh. Ashanty taja wani mugun tsaki tace "walh kuwa dakin rako mata duniya tunda shi baya sonki.ya gama gajiya dake da yaranki. Humaira tace "kigane wani abu guda Ashanty khamal ba wai sona ne baya yiba.kawai haihuwarce baya so inringayi akufe akufe nikuma haka Allah yayini me kwanika yaki ganewa ne Ashanty tace "to wannan kuma keya kamata kisamowa kanki mafita akansa tunda kinki karbar tawa Humaira takama hannunta tace "dan Allah kada kiji haushina kada kema kigujeni banda kowa ayanzu aduniya..."saurara humaira kina da kowa tuntuni kinki ganewa ne iyayanki na raye amma kinyi saken da namiji yarabaku walh da zakiji shawarata dakin koma garesu kin nemi yafiyarsu kin zauna atare dasu domin samawa yaranki gata. Humaira tace asanyaye "walh nasan bazasu taba karbata ba sungama fushi dani sun yafeni ga khamal kinmanta da harda yarjejeniya atsakaninmu kuma innakoma gunsu kinga kenan mungama rabuwa da khamal kenan nikuma bazan... Ashanty takufula tace "ke kuma bazaki iya rabuwa dashi kwata kwata kamar yadda yarabu dakeba ko?to yayi kyau saiki nemi inda yake ki bishi maza mara zuciya. Ashanty nagama fadin hakan tafuce tabarta tana kukan takaici Kokusa hakan da khamal yayi mata baisa tayi nadamar son da take masa ba saima kaunarsa ce datakara ruruwa aranta taringa ayyana hakan atata kaddarar knn. ***** Wasa wasa humaira na gidan tana zaune da yaranta Cikin zaman jiran dawowar khamal wanda wata guda kenan Takira zee tace mata bata gari sunje semener Abuja Haka Ashanty tayi fushi da ita Zaman hakuri da maleji taringayi gashi hassana da husaina sunfara zuwa sch ga term yakusa karewa bata san ma yazatayi da kudi ba insun bukata na sch fees Gashi bata taba gwada yin sana.a agidan ba gata dai da keken dinki amma babu wanda yasan ta iya dinki a unguwar balle akawo mata Dayake tanada kayan abinci masu dan yawa Sai abun baizo mata da zafiba saidai kawai yaji da take dakawa me yawa ko tayi yar stew dinta Saida tayi wata biyu ahakan sannan taje gidansu ashanty taringa mata kuka wai ta taimaketa takira mata Ahmad tagaya masa yanemo mata khamal adawo musu da Auransu Ashanty ta tausaya mata yanda taganta duk ta rame saikuma taji ta sauko daga fushin datayi da ita Tace "humaira kinsaka kanki atasku indai da namiji ne akansa sai akiraki mahaukaciya indai bazakiyi so saffa saffaba Humaira tace "kitayani da addu.a Ashanty haka tawa kaddarar take. Ashanty tayi ruwa tayi tsaki awannan lamarin tasamu Ahmad da zancen wanda ran Ahmad din yai matuqar baci dajin hakan har yaringajin tausayin humairan Da dabara yasan yanda yayi da Khamal suka hadu domin ayasanma zancen kenan da bazai yarda su haduba domin zamansu da Aleesha baby dinsa yadauko dadi agidanta yatare wanda sai yanda tayi dashi don asiri kawai yakeci a abinci baya darawa ko nan da can inya dawo dg aiki yana kashe mata kudi sosai Ahmad yayi masa fada sosai ta inda yake shiga batanan yake futaba har yana ce masa inya gaji da zama da ita to yabashi dama ya aureta shi domin haihuwar yake nema kozai samu ajikin humairan Wani kishin hakan yanaushi zuciyar khamal Amma bai nunaba saima nunawa Ahmad da yayi komai yawuce zaije yasamu humairan ya maidata wannan kalami na Ahmad ya tsaye masa arai don yanada matuqar kishi kuma bazaiso abokinsa ya maye gurbinsa ba gara wani can da ban wanda bai saniba Abun yaita nukurkusarsa arai Cikin humaira yashiga wata na takwas tayi nauyi sosai alokacin tafara yan sana,o,i na cikin gida tana kulle kulle kayan miya bushashshe harma tana dorawa su hassana da hussaina suna zaga unguwa don asan tana siyarwa ko za.a zo gida asiya Mutanen unguwa sunsha mamakin wannan talla na yara tunda sunsan dai babansu me rufin Asirine gidansa da get ga motarsa mekyau kuma sunbar ganin babansu sunsan dai ba mutuwa yayi ba balle ace maraicine yasasu yin tallan Dama humaira ba ma,abociyar shiga makwabta bace balle suji cikinta saidai kawai suyita tseguminsu su kadai Ana hakan wataran khamal yazo da yamma unguwar domin yasauko yadawone don yadawo da matarsa tunda yasan tanada ciki har yanzun matarsa ce batayi iddaba saita haihu yanada damarsa Kicibus sukai da hassana ta dauko talla akanta Yatsaya da motarsa yakura mata idanu yatabbatar dai hassanar ce yarinya karama tana talla kuma "yarsa tacikinsa lallai humaira ashe tozartashi takeyi baisaniba sai yau tabbas saiya hukuntata saita gane kuranta na abinda tayi masa yakira hassana tajuyo taganshi Amaimakon tayi murna yarinyar ko ta taho gunsa saima kallonsa da tayi kawai ta zura gida aguje donta gayawa ummanta Abbansu yadawo Hakanma yataba masa zuciya wato ma tasakawa yaransa tsanarsa kenan tunda ga hassana na gudunsa tabbas humaira bata kyauta masa ba zata gane kuranta ayau....... *MUNA MIK'A GODIYA GA MASOYA WANNAN LITTAFI NA MATA JIGON AL'UMMA, MUNA MAI BAKU HAK'URI SABODA ZAMU DAKATA DA RUBUTU SAI ZUWA BAYAN SALLAH IDAN ALLAH YA KAIMU DA RAI DA LAFIYA. MUNA NEMAN AFUWAR DUK WANDA MUKA B'ATAMAWA BISA KUSKURE, ALLAH YASA AYI AZUMI LAFIYA KUMA YA BAMU ALBARKAR DA TAKE CIKI. MUNGODE*. *UR'S*. *4 STAR'S WRITER'S* 🖋 [7/5, 5:37 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👦 *MATA JIGON AL'UMMA*👩‍👩‍👦 👇🏽 *4 Stars Writers* 🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO*(Nabeelert Lady) & *Nabilancy Luv*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MMN KHALIL* *Page* 0⃣8⃣ *MUNA YIMA 'DAUKACIN MASOYAN MU BARKA DA SALLAH, ALLAH YA AMSHI IBADIMMU AMIN, MUN GODE DA IRIN SOYAYYAR KU AGAREMU👏🏻😘* A hankali khamal yake tukin motar yana jin wani qululun bakin ciki aransa wai "yar cikinsa ce yau ke yin tallan kayan miya! Shi khamal dan kwalisa tabdijan!!da sake. Yana farking da Motar yafuto afusace Yashiga ckn gidan yana me kwalla mata kira "Humaira!humaira!!ke humaira kina inane!? Humaira tana jiyo muryarsa gabanta yahau dukan uku uku domin tasan kwanan zancen tunda hassanar tagaya mata komai naganin babansu da tayi Data tuno yanda yai watsu dasu suka shiga wani hali kuma saita dake tsoron data shiga nashi yakau domin koma meye aishine sila ta shiryi kalmomin da zata fada masa inhar yai mata fad'a akan hakan Yashigo dakin yatararta zaune tsirtsi da ciki agabanta saiyakara quluwa da ganin yanda yasameta da ciki ashe bata xubarba, lallai humaira bata qaunarsa tunda bata bin mgnrsa yasan zaman da zai da ita awannan karon. Yatsaya akanta yanuna Yanunata da yatsa yace "humaira meyasa kike so kitozartani,kinaso kixubarmin da kima da darajata a unguwa ke wace irin macece me tonon asiri da bankada? Ta daga ido takalleshi tace "Kaima wane irin mijine me bankadar asirin mace da gallazawa da rashin tausayi? Bata karawa cewa kanzil ba tayi shiru kanta akasa Mgnrta ta kona masa rai baiduba cewar irin wacce yayi bace shin itan ya taji. Yanuna kansa yace "ni kike gayawa haka?eh lallai aidama ba tarbiyya ce ta ishe kiba tunda baki koshi da tarbiyyarba agun iyaye kika baro gabansu kika biyo namiji duk don kicika burinki na son haihuwar "yaya rututu "ya"yanma mata wanda amfaninsu agunku shine ku dora musu talla dan a wulakanta uba. ta shaqa amma amma saita dake tace "Eh kwarai kuwa "yaya mata ai abin sone domin *mata jigon Al,umma ne* wata ma nasan ayanzu hakan neman haihuwarsu take ido rufe Yace " ya isheki haka kibani amsata meyasa kk dorawa hassana tallah nawa hassanar take da zata zama "yar tallah "Domin rufin asiri agaremu shiyasa nadora mata tallah tunda bamuda abinda zamuci agidan nikuma bazan iya futa yawon bara ba shiyasa. ya hadiyi yawun bakinsa yace "yayi kyau. Kinkyauta yanzu da iyayena agarinnan suke da shikenan kin tallatasu agari kintozarta musu jikoki..,ta katseshi da sauri "Hakan shine daidai domin haihuwa tayimin rana kuma bazan daina sontaba don bansan ranar da zatayi min agaba ba.kuma koda iyayanka na garinnan bazanki dorawa yarana tallah inhar basu kula dasuba. yai mata banza yashige dakinsa ya ajiye dan akwatinsa yai dibi dibi ya fito yakalleta yace "kinshiryi zaman Aure dani? Tace "Inka shirya nima ashirye nake. "da ban shiryaba ai da baki ganniba. "nima da ban shiryaba da ban sanarwa kawata donta gayawa abokinka yanemo kaba. yaja tsaki yace "daga yau duk abinda zai faru tsakanina dake kada kikara fadawa Ahmad bana bukatar yasan komai akan gidana inba hakaba zaki fuskanci bacin rai. tayi masa banza yamike yabata guri tabi bayansa da kallo wani kaunarsa taji yana mata zillo aranta ***** TO tunda yadawo gidan bai nemeta da jin dadin Auratayya ba sabgarsa kawai yake haka itama bata nuna ta damu da hakanba ko shige masa batayi tunda cikinta yatsufa dama sai uzuri Burinta dai yacika khamal dinta yadawo mata hankalinta yakwanta kuma yana sakar mata fuska yaranne dai bai fiya jansu ajikiba gara gara baby Amal ma yarinyar tanada masifaffen kyau kamar balarabiya yakan jata ajikinsa yai mata wasa Allah yasauki humaira lfy ta zankado jaririyarta mekyau ainun kamarsu daya da khamal kamar antsaga kara har dimple din Ba laifi ya yaba da kyan babyn domin yaga yanda suke kama dashi Amma duk da hakan yafi jin Amal Aransa humaira tafahimci khamal yafison ta haifi Namiji shiyasa baya nuna rawar jiki inta haifi mace itako tana son "ya "ya mata domin *MATA JIGON AL,UMMA* NE bai rageta da komaiba na cikin gida saidai kuma datayi Arba,in din baby Nabeela taringa dokinsa Amma shi baya baya yaringayi da ita data tambayeshi dalili saiyace mata "Tsoro nake kada inkwanta dake kisamu ciki. Tunda kedin dai kamar kaza kike kuma planning baya karbarki. taji zafin kalaminsa Amma bata nuna masaba Saidai taci Alwashin bazata yi wani planning ba gara tagama haihuwa tun yanzu da yarintarta agaba ta huta kuma ta tabbata wata ran yaranta ne masu jinkanta fatanta Allah yaraya mata su..... **** ****** *Alqalamin Nabeela Dikko*🖊 👇🏻 "Misalin Karfe 6:00pm mai adaidaita ya sauketa kofar gidan,Tayi kyau matuka fuskarta da jikinta ya shaa gyara sai sheki sukeyi,An shaa kunshi da kitso mai kyaun gaske,"A hankali ta fito ta sallame ya wuce wata lafiyayyar mota idonta ya hango mata gefen kofar gidan,Hadiye miyau tayi acikin zuciyar ta tace "Allah ka kai A'i ga rogo."Koh taa wane hamshaqe ce oho,da yake bayan motar take hangowa ba gabanta ba."Direct kofar gidanta ta nufa."Budewa tayi ta shiga ba kowa bace face hajia saleema Engr." "Aliyu da ke gefe zaune cikin rantsattsar motarsa yana shan a.c ya fito zuwa gidan dakinsa ya shiga ma adanar documents dinsa ya duba tsaf ba takardun gidan, dakinta ya nufa." "Zaune ya sameta tana waya,Da sallama ya shiga dakin,Wani kallon banza da tuhuma ta bishi da shi!"Cigaba tayi da wayarta da bai fahimci komai acikin zantukanta har ta kare!" "Tsaye yake ya jingina jikinsa ga ginin dakin tare da hade hannayensa yana fuskantar matar tasa saleema tare da nazari akanta idan mutim ya ganta yaga cikakkiya kuma kamilar mace amma fah a fuska,"Domin ba daga nan take ba!"saboda saleema halayenta sam ba na kirki aciki!" "Cigaba da danna wayarta tayi tana cin chewing gum." "Saleema daga ina kike batare da izininah ba!?"Aliyu ya ce cikin taushin murya." "Daga inda ka aikeni!?Ni ban tambaye ka a ina ka kwana ba sai ni kake da bakin tambaya daga ina Nike! to bansani ba!"Saleema tace cikin fushi!" "Aleeyu koh mamakin karfin hali irin na ta yakeyi tana magana kai tsaye ba tare da Jin wata fargaba aranta ba!" "Ya ce naji kin kyautah saleema!Kin nuna min ba ni da wata qima da zaki bani hakuri bayan kinyi min laifi!Sannan ban cancanci ki nemi ixini na ba!"Idan zaki fita ko!?"Wai me kika mayarda ni ne!?Bawanki ko kuma wani sakarai!?Talauchi ai ba hauka bane, da zaki kyamace ni hakan akanshi kuma ba gareni farau ba!"Ina son kisani wallahi hakuri na ya qare!"Iskancinki da rainin hankalinki ya isheni!"Kodai ki dauki matakin gyara ko kuma ni nayi maganin abin daman darajar iyayenki da yaran mu ne nake dubi ina raga maki ina hakuri da ke nagane sam bakisan da hakan ba!"Tausayinki nikeyi da iyayenki saleema nayi maku komai arayuwa amma ke bakida buri irin kika kin juya min baya kin wulaqanta in!"To baki isa ba!Abinda kinkayi min jiya da yau yazama na karshe agareki vazan sake lamunce hakan ba!Bai kamata ki manta halacci na gareki ba!Ki tuna ko ke wacece!........." "Dakata!Dakata!!Aleeyu! saleema tace tare da dakatar da shi da tafin hannunta , mikewa tsaye tazo daidai inda yake ta tsaya,Ta ce "Nagode Aleeyu basai ka tuna min koni wacece ba nasani sarai!"Wato an turo ka kaxo ka wulaqanta ni!Ka ci mutuncina!Kai min fade koh domin kawai ka taimake mu!?To Alhamdulillahi cikin tufin asiri kagane ni ba wanwar nike yawo ba suturata ba kai ka ganni ka ce kanaso ba dole akai ma ba!" "Kuma ko yanzu zan fita alokacin da nake ra ayi nadawo sanda duk naga dama sai me!?" "Taaa taas taas taji saukar mari kamar daga sama!"Idonsa yayi jajur zuciyar maza ta motsa!"Jawota yayi ya hade da bango sai fidda ido take cikin tsoro ta ce"macuci sai Allah ya saka min ka sakeni mani wuya mana ka gani!" "Bazan sake ki ba saleema sai kin sanarda ni ina kika ajiye min takardun gida!"Naduba bangan su ba!" "Cikin firgici ta ce nasani ne!? ko kabani ajiya ne!?" "Wallahi sai kin fadi da bakin ki domin kinada masaniya akai, ko yanzu ki daku!"qara mannata yayi a bangon daki!"Tuni jikinta ya raina fata sai bari take baki ya mutu ta tsorata banda hawaye ba abinda takeyi!"Da kyaar ta numfasa Ta ce,"Dan Allah kai hakuri wallahi sharrin shaidan da giyar talauci sun mantar da ni bansanar da kai ba na sayarda gidan nan tun kwanakin baya......!" "What....!Yanzu saleema da gaske Ashe kin sayarda gidana batare da sanina ba!?"Domin kawai ki tona min asiri!?Bayan Allah ya rufa min asiri!?Me na maki da bakison ganin farin cikina saleema!?Da me na rageki!?Duk wani abu da zaki buqata wanne bana maki duk dan na kare mutuncina da naki!?Wane hakki naki ne bana saukewa!? sai wanda baki buqata! Da ra'ayi!"Amma a hakan kika sayarda gidana bada izinina ba me zaki da kudi!"Me kuma kikayi da su!"Kinsan nawa na sayi gidan nan da zaki sayarda shi akan lalataccen farashi!?"Kin kyautah kuma nagode da irin sakayyar da zAkiyi min!....Kin nuna baki sona saboda kin tsani jin dadina,bakisan mutuncina da darajata ba bare hakkokin auren mu duk kin shure,Zaman cutarwa bayada amfani!"Koma me kikayi da kudin ko zakiyi kije Allah ya baki nasara!"Amman Dole na rabu da ke, ba Dan naso hakan ba,sai dai shi ne salama, atsakanin mu!Saleema gudun watarana karki sayarda ni batare da sanina ba!"Son kudi komai yana sawa!"Hakan rashin so yana sa komai!"Dan haka kije na yanke dukkan igiyoyin aurena da ke kisamu wani mai arziki da kike so ki aura ni kuma Allah yabani mace tagari mai sona da zuciya daya domin Allah wacce zata bani kulawa da yarana tare da tarbiyya mai kyau!... Aleeyu yace yana zubda hawayen bakin ciki..!" "Raaaas gabanta ya fadi duk da abinda take nema kenan amma kuma jikinta yai sanyi wata nadama ta lullubeta nan take ta rushe da kuka...!"Aleeyu ko saketa yayi tafadi qasa tana kuka!" ''Ya ce Kukan me zakiyi kuma abinda kike buqata ne kinka samu Dan da ganinki yau din nan da gyaran da kika sha nasan cewa ba domin ni kikaayi ba!"Kina da wani dalili da manufa azuciyarki Dan rabon da na ganki hakan har na manta!"Saboda haka kije ki cigaba da abinda rayuwarki ke so kuma tazaba maki!"Amma Dan Allah saleema ki ji tsoron Allah ki kare mutuncin yaranki ko basu raye, ke uwa ce agaresu kuma har abada za aci gaba da alaqanta ni da ke da kuma yaranmu,Iya sani na Ban cutarda ke ba saleema azaman mu,Idan ko na cuceki Allah ya saka maki!"A karshe ina maki fatan alheri kuma kiyi kokarin kwashe kayanki Dan wadanda kinka sayarwa da gidan nan zasu zo duba gidan su,kuma dawowa zasuyi dazun nan suka shaida min hakan!"Nagode Allah ya sadamu da Alheri!!!!" "Yana karashe zancen sa ya fice daga dakinta,Dakinsa ya nufa ya kwashe duk wani abin bukatarsa anan yake ganin katuwar paper da saleema tayi ta koyon sign... Dinsa har tayi sa'a,da irin nasa ta zana atakardun gidan!"Ta sayar!"Murmushi yayi Wanda yafi kuka zafi!"Ya hade kayansa ya saka a motar sa yabar gidan!"Direct sabon gidansa ya nufa ruwa ya watsa a.c ya kunna ko zaiji sarari a ransa amma ya kasa nutsuwa a karshe al'wala yayi yafara jera nafila tare da karatun alqurni da hakan yasamu sauki aransa!" "Kuka takeyi sosai Wanda batasan dalilin sa ba!"Tashin mota tajiyo daga waje!"Raaas gabanta ya fadi,ba ko mayafi ta fito harabar gidan ba kowa!"Dakinsa ta nufa duk wani abin amfaninsa ya dauke!"Kofar gidan ta nufa tana zubda hawaye!Tabbas abinda take zargi!Ya tabbata motar da tagani gefen gidansu anyi parking mai kyau,Kenan Aleeyu yazo da ita!?To motar waye?Koh ta Abdoul Hafeez ce!?Kai ko koma wankau aka kawo masa yake danawa!?Kar dai hafeez ya wuce sudan Aleeyu ya barma motar!?Kai bazata sabou ruwa ba sa'an kwandou ba ne,Wannan motar tafi karfin Aleeyu wane shi!.....Duk batada amsoshin tambayoyinta....!"Komawa tayi daga ciki hijab ta saka fitowa tayi direct unguwar lowcost ta nufa tana kuka mai Napep sai hakuri yake bata domin ya dauka ko mutuwa akayi mata!"Kofar wani katafaren agida aka ajiye taah."Sauka tayi tana share hawayenta duk ta wani jujuce kamar wacce sabuwar hauka ta kama."Gidan ta shiga kai tsaye!." Toupha ko gidan waye oho🤔Shin saleema kukan me takeyi?Sai naga abin nema ne yasamu!?Hmnnnn yan magana kance dahuwar mutim mai kosar da shi......muje zuwa mata jigon Al'umma...✍🏻 ******* ****** *Alk'almin*🖋 *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* *Nabeelert Lady* 👇🏻 Kuka kawai Hamrah takeyi bayan tashiga d'aki, ayau taji kewar mahaifiyarta sosai, tabbas rashin Uwa babban ciwo ne, Uwa itace jigon rayuwa, duk wanda ya rasa Uwa dole yayi kuka domin yayi babban rashi, da ace mahaifiyarta tana nan bazata shiga irin wannan damuwar ba, duk da alokacin da take raye ma Mahaifinsu yana nuna banbanci agidan amma ganinta da takeyi yana d'auke mata duk wata damuwa, ko ba komai zasu shiga d'aki suyi fira, amma gashi yau tana cikin damuwa babu wanda zai lallasheta, wanda take sa ran zata aura ya zamar mata jigo arayuwa gashi bazata aureshi ba, zata auri tsoho ak'ara jefa rayuwarta cikin matsala. Hannu ta d'aga sama tana fad'in ya Allah kaine ka k'addaro mani wannan al'amari, ya Allah ka kawo mani mafita mafi alkhairi agareni, ya Allah ka saka mani juriya araina, kuma ka bani ikon yima mahaifina biyayya aduk wani abu da zai gindaya mani, ya Allah ka saka mani akan zalincin da Umma take mani acikin gidan nan, ya Allah ka tabbatar mani da alkhairin da yake cikin wannan auren kuma ka bani ikon zama lafiya a duk inda za'a kai ni. Kifa kai tayi tana kuka mai tsuma rai. Umma ce ta fito daga kitchen d'auke da farantin abinci tana fad'in dani kike magana, banda kilibibi zakice wai zakije wajen dangin Uwarki, haka kawai kije a kullo wani munafurcin wanda zai hana a d'aura aurenki, ai wallahi matuk'ar ina numfashi babu ke babu samun abinda kike so, duk da Alhaji yana da kud'i nasan bazaki tab'a jin dad'in zaman aure agidanshi ba, domin babu wadda zata so ace ta auri tsoho. Matsowa Hibbah tayi tana murmushi tace kai Umma keda wa kike ta masifa haka? Umma tace nida waccan munafukar, wai taje wajen Malan take fad'a masa zataje kauyen Uwarta. Hibbah tace amma dai Umma baki barshi ya amince ba ko? Umma tace kema kinsani ai. Dariya Hibbah tayi tana fad'in shiyasa naga ta fito tana kuka ashe? Umma tace tayi kukan jini ma, bara na kai masa abinci na dawo akwai in da zan aike ki zaki amso kayan gyaran jikinki wajen Lami munyi waya tace ta kammala komai. Hibbah tace to Umma sai kin fito. *** *** Ruwa Momyn Bilal ta zuba mashi gaba d'aya jikinta rawa yakeyi, Alhaji yana duk'e agabanshi yana jijjigashi. Ajiyar zuciya Bilal ya saki mai k'arfi. Hamdala Alhaji yayi ya rik'oshi yana masa sannu. Bayan sun zauna Momy ta kalli Bilal tana fad'in wai Alhaji lafiya meya sameshi ne? Alhaji yace yanda kika ganshi nima haka kawai naga ya zube, da alamu akwai wani abu da yake damunsa. Kallon Bilal yayi yana fad'in lafiya me yake damun ka? Duk'ar da kai Bilal yayi yana kok'arin b'oye hawayen da suke kok'arin zubo mashi. Momy tace kayi magana mana Bilal, baka da wad'an da suka fimu da zaka iya b'oye masu wani abu, idan akwai wani abu da yake damunka gara ka fad'a ko muna da abinda zamu taimaka maka dashi, idan babu sai muje asibiti a duba lafiyarka. Da kyar ya maida hawayen idonshi ya bud'e baki yace bakomai kaina ne kawai yake ciwo. Gyara zama Alhaji yayi yace wannan sumar taka bata da nasaba da ciwon kai, dole akwai wani abu da kake b'oye mana, dan haka ka bud'e baki kayi mana bayani bana son ka b'oye mani komai domin kan ka zaka cuta. Shiru Bilal yayi yana tunanin taya zai fad'a ma Mahaifinsa wacce zai aura itace yake so, gashi da alama shima yana sonta, domin da bakinsa yake fad'in zai k'ara aure, a fuskarshi kawai ta nuna yana na'am da wannan auren. Murmushi Alhaji yayi yace shikenan tashi kaje, amma ka sani ni nasan dalilin shigarka wannan halin, domin a maganar da mukayi da kai ta k'arshe naga alamun hakan a fuskar ka, kuma na sani hakan yana da nasaba da maganar auren da zanyi, abinda nakeso ka sani shine, ko mahaifiyarka bata nuna mani komai ba akan wannan auren ba, dan haka banga dalilin ka na shiga damuwa akan aurena ba, idan kana jin kunyar ace mahaifinka zai auri k'aramar yarinya to ka fito da mata kaima kayi aure, kaga tsakanina da kai sai idan kazo gaisheni, tunda kaima zaka tafi gidan ka. Girgiza kai Bilal yayi hawayen da yake b'oyewa suka samu nasarar zubowa, hannu yasa yana goge idonshi yace Abbah ba abinda kake tunani bane, Allah ya baka ikon yin wannan auren matuk'ar akwai alkhairi aciki, damuwata ba akan Momy bane, kawai bana jin dad'i ne. Jinjina kai Alhaji yayi yana fad'in to Allah ya yaye maka damuwar da take damunka, kuma naji dad'i da wannan addu'ar taka, amma ka rage saka damuwa aranka, duka nawa kake da damuwa zata rik'a jefaka cikin irin wannan yanayin. Tashi Bilal yayi yana fad'in zan kiyaye Abbah. Fita yayi yana goge idonshi. Cike da tausayi Momy ta bishi da kallo, tabbas tasan akwai abinda yake damunshi, amma zata bincikeshi domin ta gano koma menene, duk da itama tana cikin damuwar maganar auren Alhaji amma ganin Bilal cikin damuwa yasa taji tata da sauki. Kallonta Alhaji yayi yana fad'in zuba mani ruwa nasha naga kin tafi dogon tunani, kada ki damu a hankali zai sanar damu abinda yake damunsa, kuma nima zan bincika na gano abinda yake damunsa domin ba yau na fara ganinshi cikin damuwa ba. Momy tace Allah dai yasa ba wata babbar matsala bace. Alhaji yace amin. *** *** Zaune Muftahu yake shida wani abokinsa Mansur suna tsara yanda bikinshi zai kasance. Kallon Muftahu Mansur yayi yana fad'in wai abokina ka fad'a ma Hibbah kana da mata har biyu kuwa? Murmushi Muftahu yayi yana fad'in so kake ta fasa aurena kenan, duk d'aukarsu nid'in babban mai kud'i ne ai, shiyasa nima na bisu ayanda suka d'auka. Mansur yace baka da kirki Mufty, to yanzu ina zaka aje amaryar tunda naga babu d'aki agidan ka? Mufty yace haya zan kama mata mana, kafin mu gama cin amarcin mu na gyara inda zan maida ta. Dariya suka sa gaba d'aya. Mansur yace akwai abinda yake bani mamaki da kai, da farko K'anwar Hibbah ka fara nema, kawai daga sama naga abun ya juye, yanzu kai baka jin kunyar Hamrah? Saurin dafe kai Muftahu yayi jin an kira sunan Hamrah, saurin tashi yayi yana fad'in tashi muje bana buk'atar jin wannan maganar. Cike da mamaki Mansur yake kallon Muftahu ganin yanda ya birkice daga yin maganar Hamrah. Ko saurarenshi Muftahu beyi ba ya wuce mota yana dafe kai. Jiki a sanyaye Mansur yabi bayanshi yana tunanin dalilin da yasa abokinsa shiga wannan yanayin, amma koma menene zai bincika..... ***** ***** *Rubutawa Nabila (maman kalil)*👐🏼 👇🏻 *in d memory of my late father Alhaji Hudu mai agogo mai his soul rest in peace da'iman Amen.* Fiska cike da annashuwa,Alawiyya ta kalli kawar tata saa'nnan tace, "Shawarar fa dadan wuya kawata ,anya kuwa zaayi hkan,"? Mufida tace "Nidai fadamin dan Allah dan wlh na kagu da inji shawarar nan taki," Alawiyya ta nisa,saa'nnan tace "Kiga dai baki da kowa garin Lagos nima km haka,asalima bamusan hanyar taba sai a' labari ,dan haka abinda zamu shirya kawai kidnapping dinki akayi,kinga ni kuma daga nan zan shirya duk yadda zaayi wajen kiranata ,dan wayata xansa a muryar maza muyita waya da ita ahaka, hade da jan lokaci,dan baxan ma bukaci aban kudi ba har sai na tabbatar da cewa kin kammala dukkan abinda ya kaiki Lagos, idan yaso bayan kin dawo sai ki nuna mata wanine a gidan ya taimaka miki kika su'buto daga wajensu,koya kika gani?" Jikin mufida ne yayi sanyi,saa'nnan tai zugum tana nazarin wannan alamari,kasan cewa zata saka mahaifiyarta cikin tashin hankali ,dan tason yarda take kaunarta matuka da gaske,hakanne ma yasa bata barinta tayi koda doguwar tafine, Amma ace daya bangaren na zuciyarta raya mata yake,kawai taje, dan abune na kankanin lokaci watakil ma baifi tai kwana uku ba ta juyo,saa'nnan km idan ta dace da samun soyayyarsa irin daular da zata Shiga,itama ta shiga cikin jerin mata masu aji ,kima da mutunci a idon jamaa'. Tana cikin wanana dogon naxarin ne Alawiyya ta dafa kafadarta saa'nnan tace "Tabbas nikaina nasa alamarin da girma yake ,dan hakalin kowa ne sai ya tashi,amma fa bamuda xabi dan aganina wannan ita kadai ce mafita nidai a wajena,idan km kinda wata shawarar wadda tafi wannan to sai abita" Ajiyar zuciya Mufida tace sannan ta dubi Alawiyya tace "Kidan bani lokaci kadan zanyi shawara akan wannan maganar,inhar bani da way out to tabbas wannan shawarar taki zanbi,alabashi idan komai ya kankama duk Wanda na batama wa zan bishi da alkairi daya bayan daya". Tana gama fadin haka gaba dayansu suka bushe da dariya,har sai da maman Alawiyya ta lekosu tana tambayar su da lafiya? Nan dai suka wayance da cewa bakomai. Kusan kwana 2 kenan da waccan maganar ,ama Mufida ta kasa yanke hukunci,ta rasa yadda zata billo wa alamarin gaba daya,data yanke hukunci fadama Alawiyya ta amince,gaba daya tausayin mahaifiyar tata sai ya kamata,dan tasan zata jefata cikin mawuyacin hali, Tana cikin wannan dogon tunanin ne kwatsam sai Allah ya fado mata da wata dabara,gaba daya taji farin cikin ya kamata,dan kuwa tabbas hakan zaayi,kasan cewa zata iyayin komai dan ta mallaki DG Anas dinta,. Waya kawai ta dakko gami da lalubar sunan Alawiyya ,kankace me harta shiga,itama kuma da yake ta kagu taji irin hukuncin da kawar tata ta yanke,batare da bata lokaci ba ta dauki wayar,bayan da suka gaisa,Mufida ta fara shaida mata irin nazarin da tayi,tana mai cewa "Yes na amince da shawarar ki kawata, amma da dan gyara cikin lamari,kinga ina matukar tausayin mama,dan haka idan kin kirata ki nuna mata bazaki cutar daniba matukar tai shiru da bakinta bata fadawa kowa ba,saa'nnan layi akebi wajen fara saurarar case din kowannen mu, kasancewar Munada yawa,kuma ni yanxu nice ta 15 akan layi,ki rika kiranta duk bayan kwana daya kina fada mata halin da nake ciki gamida kwantar mata da hankali, ki kuma nuna mata kina matukar jin tausayina, hakan nema yasa watakil ma idan har kin sami dama zaki iya sakina batare da oganninki sun saniba,saboda ina matukar kama da kanwar ki data mutu,ki tabbatar kin jaddada mata illar sanar da kowa wannan alamari, nima kuma akai a kai zan dinga hadamu conference muna gaisawa da ita,amma yakiga shawarar tawa" Idanu kawai Alawiyya ta xuma ma Mufida tunda ta fara kwararo mata wannan dogon bayanin,dan agaskiya ta matukar burgeta da wannan shirin nata, Lallai kawata kinada basira,hakan yasa ba banxaba kike daukar na 1 acikin ajinmu,wlh shawarar tayi sosai, dan kiga baza ta shiga damua ba sosai akan shawarar mu ta farko,abinda ya rage kawai yanxu kisa mana ranar tafiya,dan kinsan da sassafe ake kama fara,abari yq huce km shike kawo rabon wani" Da sauri Mufida ta katseta da fadin "Ay kuwa wannan rabon nawane nini kadai,km cikin ikon Allah zanyi nasara,dan idan na shigo ma ta ciki tayi takanta". Ay kuwa dukkansu suka bushe da dariya gamida tafa hannu,amma wannan karon saida suka rufe bakinsu bayanda sukai shewa dan sun manta da gargadin maman Alawiyya Muje xuwa.......... [7/5, 5:37 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL'UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Page* 0⃣9⃣ *Rubutawa Nabila (maman Kalil)* 👇🏻 _*In d memory of my late father Alhaji Hudu mai agogo mai his soul rest in peace amen*_ A yaune ranar da Mufida ta sanya musu dan aiwatar da nufinsu,dan haka tun dare ta kammala shirinta tsaf,takai kayanta zaure gamida boyesu cikin tarin wasu shirgin abincin dabbobi, ba wani kaya ta diba masu yawa ba,kala hudune cacal, sai guzurin kudi da tayi dan akalla zai kai dubu sabain da biyar, shima a irin tarin da tadade tana yine na wankar samari ta tarasu,sai gashi yau Allah yayi ta bude bankin ta Waya mufida ta kafa wa idanu,Allah ² take taga karfe 8am tayi amma gani tayi lokacin Sam baya gudu,duk tabi ta kagu,tunaninta kawai mortar da zatahau kada duk su tashi,dan taji ance da sasafe suke lodin su, Koda karfe takwas tayi ,Mufida cikin zumudi ta nufi dakin mahaifiyar tata,da nufin karyar zuwa siyan catin waya,alabasshi ta cika wandonta da iska, sallama tai mata saa'nnan ta kutsakai ciki,kwance ta tarar da ita a kudundune a bargo tanata rawar dari,nan mufida taja tayi turus gaban yayi wani mumunan faduwa,dan ko bata fada mata ba tasan bata da lafiya ne,take wasu zafafan hawayen takaici ne kona tausayi ne oho?suka gangaro mata kuncinta ba tare da ta shiryawa zubar suba,da sauri ta goge hawayen dake fuskarta,saa'nnan ta karasa inda mahaifiyar tata ke kwance, "Lafia dai mama? " Cewar mufida,cikin karfin hali ta bata amsa da cewa "zazabine da ciwon kai mai tsanani ke damuna,amma da sauki kada ki tada hankalinki kinji mufida nah,dan nasan ki da saka damua aranki musamman ma idan bani da lafiya ," Cikin karfin hali maman tata ta bude mayafin data rufe fiskarta dashi gamida kallon diyar tata,hade da dan murmushinta tace Insha Allah bazan tafi in barkiba kinji,da yardar Allah sai naga aurenki,share hawayenki bar kuka ,sanin kanki ne bana son ganinki cikin damua ,ballema harta kaiki gayin kuka Sai sannan ne mufida ta Ankara ashe kukan da take afili ya fito fili har xubar hawaye take,ta rasa meke damunta gaba daya jikinta yayi sanyi,kukan rashin tafiyar ta zatai kokuwa na rashin lafiyar mamanta,dan bazata iya tafiya ta barta cikin wannan halinba,amma ta wani bangaren tayi takaicin faruwar hakan ,musamman shirin data dade tanawa wannan ranar, cikin karfin hali ta tambayeta da tasha magani?nan ta bata amsa da tasha,amma duk da hk mufida sai data tursasa mata akan lallai sai sunje asibiti,hakan kua akayi badan tasoba Kira yafi talatin Alawiyya taima Mufida amma bata daga wayar ba,hakan nema yasa taji haushi ta jefar da wayar a daki itama ta shiga sabgar gabanta.batasan cewa mufida ma bata tare da wayar ta ba adaidai wannan lkcn ba. Dr Safara haifafiyar garin Sudan ce,itace diya daya tilo ga mahaifanta gaba da baya, tayi karatun tane gaba daya a bangaren likitanci,mahifinta shine shugaban kasar garinsu mai ci yanxu haka,km yana matukar ji da ita hk ma mahaifiyarta,ta taso cikin so da kaunar iyayenta,dan suna gatantata kwarai da gske, haduwar su da Dg Anas ta samo asaline sakamakon wani aikin sakai daya kawota Nigeria,km da yake ance shi aure ba inda baya kai mace ,ta hakane suka hadu da juna har ta kaisu ga yin aure. Cikin salo da iya taku safara ke tafiya kamar bazata taka kasaba,masu take mata baya na biye da ita,sakamakon yanayi irin na tsaro,dukkan wanda ya kalleta to tabbas sai ya kara na biyu dan azabar kyau da daukar hankali,lifaya ce baka wadda akaiwa kwalliyar golden hade da wasu duwatsu duk jikinta ta sanya,dan koninan tatafi da imanina,adai yadda tai kyau dinnan ko makiyi bazai ce bata haduba,kamshi kua da yake tashi daga jikinta baa maga dan irin turarurukan nan ne na hayaki masu tsadar tsiyar nan ta turara jikinta dasu,baa'ma maganar Wanda ta sanya jikin kayanta. Kasan cewar yau ranace ta musamman da taware a rayuwarta da takan duba marasa lafiya kyauta batare da kayi booking din ganinta ba,kuma ganin marasa lafiyan nata ya taallaka ne akan talakawa marasa karfi,km dama tafi xiyartar asibitoci na gwamnati,dan nanne marasa karfi suka fiya yawan ziyarta,dukkan Wanda ta duba to magani kyutane,idan kuma ciwon naka ya kama ayi maka aikine to shima kyuta ne ita zata dau nauyin komai har a sallameka banda kudi da kayan abinci da take ta rabawa. Yau gidauniyar tata ta saukane a saibitin barau dikko,Wanda akafi sani da asibitin dutse dake jihar Kaduna,koda samun wannan labarin marasa lafia suka taru dankam alayi sunata jira ta dubasu,wasu ma lafiayarsu kalau maganin kawai suke bukata,wasu km kawai dan suyi ido hudu da itane dan su ganewa Kansu ba labari ba, Mufida ce ta shigo harabar inda ake duba marasa lafia hannunta rike da mahaifiyar tata,ga mamakinta taga mutane sun cika wajen dankam ko wajen xama babu ,mamaki ya kamata,hakan ne yasa ta gaza hakura ta tambayi wata mata dake jingine jinkin bango,dan itama ko wajen zama bata samu ba,sakamakon cinkoso, "Baiwar Allah lafia naga mutane haka dankam a wajennan? Matar ta bata amsa da Fadin "Wata likita yar kasar Sudan ce taxo tana duba marasa lafiya kyauta da km magani shima kyauta,idan kuma aikine shima kyauta zatai maka,banda kudi da kayan abinci da take rabawa,km ta tabbatar mana da cewa ko zatai kwana 10 ne sai ta gama ganinmu dukkanmu,dan haka kije can da sauri adauki sunanki dan ankusa rufewa kiyi sauri, Mufida cikin zuciyarta tace tab wlh baxan iya bin wannan dogon layinba,kawai dan magani kyauta ta tabe bakinta,ana hk Dr safara ta fito daga dakin duba marasa lafiya dan yi musu bayanin zatatafi yin sallah, Dago kanda mufida zatai tai arba da kyakyawar fiskanta,aikua gabanta yayi wani mumunan faduwa kirjinta ya kama bugawa fat fat,kan kace me taji jiri na neman kayarda ita Muje xuwa...... ******* ******** *Alqalamin Nabeela Dikko* ✍🏻 👇🏻 *Alhamdulillah Ina tayaki munna kammala Degree dinki Amini Rahma m sani Allah ya sanya albarka ameen* .😍 ''Bayan sallar ishaa ya nufi gidan su ya samu duk ahlin gidan na tsakar gidan suna cin abinci." "A ladabce ya gaida iyayen nashi kana ya zauna kusa ga mahaifinsa." Dubansa ya kai gare shi yace"Aleeyu, Abdoul Hafeez ya wuce koh? "Eh,Baba ya wuce munyi waya ya sauka lafiya bayan magrib nan, yace agaishe Ku."Inji Aleeyu." "Masha Allah,muna amsawa yasha hanya ai,Amma ya naganka kamar bakaji dadi Aleeyu?Ko rabuwa da abokin ne!?Baba yace cikin kulawa...." "A'ah Baba tun dazu nake fama da ciwon kai daman nace bari nazo na ganku tun fitar mu da Hafeez ban dawo ba!" "Hakane ka kyauta Allah yai albarka." "Amin Inna ta ce tare da yiwa Naja umurnin takawo yayanta abinci da abin sha." "Cikin ladabi ta amsa ta nufi kitchen din domin zubo abincin...." "Da zolaya baba yace"A gaskiya Aishatu bakya kyautawa saleema kullum cikin kiyon Aliyu kike sai dai idan baizo gdannan ba,Yanzu kin kafa dura masa abinci kamar tuni baki yaye Dan naki ba..." "Inna ta amshe zancen tana dariya tace"Kaji Malam da son tsokana yo matar tasa ab inci take dafawa ne!?Ai gara ya ci ya koshi nikam bana son wasa da yunwa yanzu ulcer ta cinye hanjin mutim." "Aliyu murmushin jin dadi yayi saboda yanda inna ke kulawa da shi tamkar ita ta haife shi tabbas ta maye masa gurbin margayiya mahaifiyarsa."Fatan sa ya kyautata masu a yanzu." "Naja ce ta katse masa tunani ta hanyar ajiye masa abinci tuwon farar shinkafa da miyar danyar kubewA sai qamshi ke tashi,Kofi dauke da fura mai sanyi da pure water,Cikin sanyi tace Yaya ga abincin..." "Yawwa Naja'atu nagode." "Wani irin taji yadda yau yacika sunanta complete sabanin Naja!"Mikewa tayi da durkushen ta nufi dakinsu saboda ba kasafai take zama idan yana awuri ba,Saboda kwarjininsa da kuma tsoronsa da takeji duk da yanzu ya daina takurata!Amma Sam takasa sakewa da Yaya Aleeyu." "Abinci ya fara ci suna dan taba hira da iyayensa cikin raha da jin dadi har ya manta bakincikin da saleema tasa shi dazun....." "Mai gadin gidan Alh.Idris Dan canji,ne ya tarbe Saleema cikin munna yana gaida ita kmr yadda suka saba Inda har 200/500 tana bashi dan kawai karya da nuna ita watace,sai dai yau Sam baiga fuska ba murtik Hajiyar ta shigo gidan ba fara ah duk da yana washe mata bakin kamar gonar auduga,komawa yayi mazauninsa aransa yace yau kam ba rabona ajakarta!"Cikin gidan ta isa knocking tayi akofar falon wata kyakkyawar yarinya da bazata wuce 7yrs bs, ta bude kofar,da fara arta tace Oyo yo Anty saleema."Miemah ya kike!?Normal Anty."Yawwa mummynku faah!?Tana sama a bedrum,Yawwa bara nasameta saleema tace tare da qarasawa saman."Wacce aka kira da miemah kuwa cigaba tayi da kallon series dinta a go t.v(Hattara iyaye bai kamata mu dinga barin yaranmu na kallon kowane station da suke ra'ayi ba!A matsayinki na uwa kamata yayi ki kula da abinda yara zasu kalla suyi koyi da addini ko al ada da kuma tarbiyya."Stations na addini irin su sunna t.v yadace kibari yaranki su dinga kallo bawai waqe2n banza,films da series ba Kar mu manta *MATA* MUNE *JIGON AL'UMMAH* idan al'ummah tayi kyau ko ta baci mata ne,Ita mace makaranta ce,Gurinta ake daukar darasi shakka babu *MATA JIGON AL'UMMA* NE Allah yasa mudace Amin.) "Ko sallama batayi ta fada dakin,Zaune tasameta a dressing mirror tana makeup."Zaunawa tayi gefen bed din!"Haba malama ni har kinban tsoro Allah! kingama yar halak zancenki nike azuci yanzu nan nake shirin na kiraki."Yadai tafiya yanzun nan lafiya saleema!?" "Mtwssss wallahi lailah kin cika zancen haushi ya zaki ganni hakan ynzu da dare har kike wani tambayata ko lafiya...saleema ta qarasa zancen tana zubda hawaye!" "Kutumelesi!Saleema meke faruwa kuka fa!?Kinga sanarda ni Dan Allah!"Mutuwa akayi ne!?lailah ta tambaya!?" "Ya sakeni!Ya sakeni...!!!wai nie! Aleeyu zai saka!Laila bayan nasan yana mugun sona!nima wallahi ina son shi kuma ina kaunarsa aji ne,Nike jamasa irin namu na mata masu ajidomin naga yana sona kwarai da gaske!Amma duk abinda Nike masa ina sane kuma inajin tausayinsa watarana, raina ni ne banaso yayi,shiyasa nike wulaqanta shi...." 'Haba!saleema kiyi shiru kada kanki yayi zafi ga alama kin zauce naga kin shiga rudu kamar bake ba kodai Aleeyu da abokinsa Hafeez din sun asirce ki yanzu akan namiji kike wannan sambatu ko mijin ma faqiri irin Aleeyu matsiyaci ai wannan abin murna ne wallahi kin rabu da cuta!"Kinga ki kwantarda hankalinki wallahi tafi nono fari yo sai me Dan ya sakeki shine autan maza!?Ko yana hana wasu suce suna sonki!?"Mtwsss ni wallahi har kin bani mamaki!Ni na dauka wani abu ne yafaru da ke!Ki kwantar da hankalinki Allah zai baki Wanda yafishi komai,Karki manta *MATA JIGON AL'UMMA* ne ba ayi sai damu muke fada aji ako ina,Ga Alhaji gobe ko jibi ma zaku hadu Allah ya daidaitah ki debe haushin wancan banzan! " "Hmnnnnn......Lailah bazaki gañe ba!Bantaba jin ina sonsa ba sai yau!"Inji saleema da ido yayi luhu luhu tana shafe majina!" "Ke saleema ki nutsu tsumagiyar saki ce ta dakeki!"Amma komai zai wuce!" "Ta Yaya lailah!?bayan kinsan halin iyayenah sunfi so da kauna da ganin mutuncin Aleeyu fiye da ni !"Yanzu me zance masu yafa sakeni kuma har duka ukun......wayyo nashiga uku laila....ko daya bai rage ba!"Saleema tasake fashewa da kuka." "Da kyar lailah ta rarrasheta tare da bata tabbacin gobe zata rakata har gidansu gurin iyayenta domin sanarda su halinda ake ciki,sun shirya karyar harda karerayin da zasu Kare kansu"Abinci marar nauyi da drinks lailah ta umurci Kande mai aiki takawowa saleema wacce hankalinta baya jikinta,Bata wani ci sosai ba ta ture Dan va abinda ke mata dadi a yanzun!" shirin kwanciya tayi da yake dare yasoma sun yanke shawarar takwana anan gidan har da safe!"Sallama sukeyi da lailah ta wuce sashen alhajinta tana jiran dawowar sa da sai wajajan dayan dare ko biyu idan antashi club nasu na alhazai yake dawowa." "Ko ta kan yartah miemah bata sake yiba domin ta riga da tasaba duk lokacin da ta gaji da kallon kashewa takeyi ta wuce dakinta..." "Bayan ya ci abinci ya koshi yayi hamdala,"Haramar wucewa gidansa yakeyi sai Baba yace to ka gaida saleemar."Sai da safe."Gabansa ne ya fadi saboda sam ya tsani ko jin sunanta!"A hankali yadawo ya zauna Dan sam ya manta bai sanarda iyayensa meke faruwa ba!"Boye masu ba alkhairi ba ne!"Cikin sanyi ya dukarda kai yace"Baba...! kuyi hakuri na yanke hukunci, batare da umurninku ba,dazu munsamu sabani da saleema har na saketa.....!"Saboda nagaji da halayentaaaaaa......" "Innalillahi wa inna ilaihir raju un!Aleeyu saki fa! Kana hauka ne!?Yazaka saketa a wannan lokaci ko Dan kaga arzikinka yana neman dawowa Aleeyu, bayan kunsha wahala,da jarabawar rayuwa tare!?Wallahi maza da sauri Kayi gaggawar mayarda matarka ko ka hadu da fushina....!Fuuuuuu baba ya wuce daki yabar inna da Aleeyu wurin batare da ya qara saurarensu ba!." "Tace Aleeyu kayi kuskure babba!"meyasa ka saketa!? sai kayi hakuri mana kowa yasan ai halinka ne!"Yanzu ina son kaje ka nemota gidansu kabata hakuri ka maidata ai lokaci vai wuce ba kuma aure rai gare shi!" "Inna babu gyara aurena da saleema!" kuyi hakuri...!"nan ya zayyane mata zare da abawa,Tun farko har karshe, har zuwa gidansa da saleema ta sayar!!!!"Inna Saida tayi kwallah Dan tausayinsa, tace tashi tafi abinka zan shawo kan mallam, Allah yai ma albarka lalle kai abin tausayi ne Aleeyu shakka babu." da ciwon hawa jini ya kamaka yayi ajalinka to da bamu San cewa matarka ce sanadi!."Allah ya tsare gaba." "Ameen Inna nagode da fahimta ta da kikayi sai da safe,."Tashi yayi ya wuce."Inna tace to Allah ya kaimu ka fito da wuri kai Karin kumollo, tabarmar wurin ta nade hade da jimamin hali irin na saleema,da kuma tausayin Aleeyu tare da yi masa fatan samun wata macen tagari, dakin mallam, Inna ta nufa kai tsaye domin ta bashi hakuri kuma su tattauna!".Naja da ke kwance adakinta sai sharar kuka takeyi harda ajiyar zuciya domin tausayin rayuwar yayanta Aleeyu domin duk bayanin da yayi ma Inna taji su sarai a kunnenta don kuwa akofar dakinta ne suke zaune."A fili ta furta tabbas Anty saleema tayiwa kanta ba taci akira acikin sahun nan na "MATA JIGON AL'UMMA" ba!"Tunda har tayi saken rabuwa da namijin kwarai mai kyau da addini kamar Yaya Aleeyu......!" Toufah muje zuwa fans😍 ******* ******** *Alk'alamin🖋* *Nabilancy Luv*💘 (Auntyn S&S) 👇🏻 Saida Baby Nabeelah tayi wata uku ana hudu kana Khamal yatunkari Humaira da sha.awarsa Taso ta zille masa don ta nuna masa itama macece amma saita kasa domin gani tayi zataga samu taga rashi _AMMA DAI HUMAIRA KINBADA MATA_🙄 Tundaga wannan rana kuma sai suka jone tazage gurin kyautata masa haka shima yamance da komai amma kuma baya kuskurewa wajen ajiye ajiyarsa amararta, awaje yake zubarwa don yagama Haihuwa acewarsa Itako yin hakan dayakeyi ko ajikinta domin ko ahakan Allah yabarta ta gode Amma tasan duk wayon kaza sai ansha man ta. ****** Ana haka ne Allah ya kudurta ikonsa domin kuwa Allah yahada abinda ake gudun hadawa don kuwa ansami kubucewar abubuwa don kuwa rabo ya rantse aranar dayayi sau daya jal Allah ya mantarsa yayi ackn kuma ciki yasamu Hhhhmmm 😃 sautari sai yayi rawul biyu arana sbd shi mutum ne mabuqaci gashi yanajin dadin humaira kamar sabuwa yake jinta domin tasan takan gyara dashan abinda zaikara mata testing Gata da iya salo salon kwanciya da tarayrayar miji a shimfida Baby Nabeelah tana wata biyar Khamal yatafi Dubai yin wani business dinsa shida budurwarsa Aleesha domin yaso yatafi da humaira amma saiyace mata "kinga kinyiwa kanki kin dakushewa kanki rayuwar jin dadi dake yadace intafi tinda zan dade to amma kinzama uwar "ya"ya ga jego dole kizauna kiyi gadin yara da gida inyaso gaba innayi aure sai intafi da wacce ta gyagije jikinta ta tsane kanta ke kuwa saikiyi tazama kina haihuwar abokan shawara jigon Al,umma ko? Yak'arasa fada yana kallonta yana mata dariyar k'eta Cikn Jin haushin kalaminsa tace "eh fadi ka kara *MATA JIGON AL,UMMA* Ne aduk inda muke mune gaba kuma ina godewa Allah da yadda ya kaddaromin tawa rayuwar don natabbata tafi ta wata kuma indai Aurene kayi uku arana d'aya bakada matsala dani. Yaso ace yabak'anta mata rai to amma yasan humaira bakomai ke bata haushiba Koda yad'age kafa yatafi saitaji babu dadi gidan don yai mata sabo da soyayyarsa amma inta kalli yaranta saitaji farin ciki yaxiryarceta tabbas haihuwa rahama ce Twins sune masu wayo suna zuwa sch daga boko har islamiyya Dayake yabar mata komai na kayan abinci dana amfanin gida da kudi ahannunta hakan baisa ta damuba don saida yayi sati kana yakirata awaya Koda suka gaisa ackn yaran Amal yafara tambaya don yana son yarinyar sbd kyanta don yasan kyanta zai iya daukaka darajarsa inya Aura mata mekudi anan gaba Twins suka gaidashi one by one ta wayar Amal tayita masa gwaranci yana dariya ta wayar Aleesha datake toilet tana wanka tana jiyoshi Koda tafito dg toilet din zuwa tayi ta amshe wayar ta kashe zaiyi magana kenan ta cilla harshenta abakinsa tuni yahau tsotsa Ita kuwa humaira abata bangaren dadi taringaji aranta ganin yanuna kulawarsa ga yaran Duk alokacin bata san tanada ciki ba saida yayi wata guda da tafiya aranar data fahimci tanada cikin ba karamin damuwa ta shiga ba domin ita kanta taso ace sai baby Nabeelah tashekara kamar yanda Amal tayi taje tayi test and scaing komai yabayyana tar domin cikin yashiga wata uku likita yatabbatar mata amma basu gano mata ko wane jinsi bane likitan yace sai inyayi 5 tadawo aduba ta rame tayi kyau sosai tabbas da ace ogan nata nanan zai iya ganowa da kansa cikine da ita taci alwashin kuwa baxata taba gaya masa ta wayaba har saidai inya dawo yagani Dayake likitan yabata shawara akan kada ayaye baby Nabeelah domin tsiranasu da ciki dai wata ukune ta bashi ita baby tanada 6 mounth ciki 3 Awannan karan ta tara kawayenta taringa musu kuka tana neman mafita agunsu domin ta zayyane musu labarin abinda yake wakana again a tsakaninta da khamal Ashanty takama baki tace "ashe dama bai hkr ba?dama bai sauka daga wannan kudirin nasa nabanza da wofiba,lallai saiki zauna kibiye masa kada kidau mataki walh nagaji Humaira wannan karon bazan mk komai akaiba ido zan zuba inga iya gudun ruwanki keda Khamal idan keme zcy ce zangani Ita kuwa Zee dariya tayi kawai tana fadin "Humaira kenan yanzu ke amatsayinki na mace harsaikin zauna munbaki shawarar yanda zakiyi to walh kigyara tun wuri n inba hakaba kuwa kixama kazar figa agun khamal Aranar dai agaba suka sakata suna zazzaga mata masifa na yanda tabari namiji yarainata tana kuma wahala agdn miji Zee tabata shawarar cewa "kada kisake kifada masa ma kinada cikin tunda kinsan halinsa kibarshi koda kafin yadawo zaki haihun tunda akwai danginsa bakida matsala awannan fagen Humaira ta dauki shawararsu kuma tace zatayi amfani da ita **** Saida Cikinta yashiga wata bakwai Sannan khamal yayi mata waya kancewar zaidawo asatin yagama abinda yajeyi Ta wani bangaren tayi farin ciki amma ta wani bangaren saitaringajin inama kada yadawo har saita haihun Baby Nabeelah wani kuzari take kara samu itakam babu mecewa tasha ciki don watanta goma amma saika dauka ko tayi shekara da rabi itadin akwai garin jiki tafara takawa abinta ga hakora sunfito abakinta baby kyakykyawace duk kyan Amal bata kama kafar taba domin Sunan Nabeelah ma na musamman ne balle Nabeelan kanta tabbas Kyau yanagun baby Nabeelah Tabbas Dole ne baby kiyi kyau domin Daga Sunan ne...🤪🤪 ******** ********** *Alk'alamin*🖋 *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* ( *Nabeelert Lady*) 👇🏻 Dan Allah Mufty ka fad'a mani abinda ya faru, naga daga yin maganar Ham.... Hannu Mufty ya d'aga mashi yana fad'in idan kana son mu b'ata kacigaba dayi mani maganar wannan yarinyar, ni ban santa ba, haka kawai da ka fad'i sunanta kasa kaina ya sara, dan Allah kadena mani maganar ta. Jinjina kai Mansur yayi jin abinda Mufty ya fad'a, azuciyarsa yana fad'in tabbas akwai wani babban al'amari da yake faruwa a wajen abokinsa, dama tun ranar daya fad'a masa ya samu matar aure daya tambayeshi ina maganar Hamrah yaji yace wacece Hamrah ya dasa ayar tambaya akansa, bai gama tsinkewa da lamarin ba sai da Mufty ya kaishi wajen Hibbah domin su gaisa. Tunda yaga Hibbah da yanayinta kawai yaji bai yarda da ita ba, zuwa yanzu ya gama tabbatar da abinda yake zargi, amma sanin halin Mufty yasa bazai d'auki wani mataki ba, tunda dai mugunta sukayi ma Hamrah gara ya kyalesu tazo gidan Muftyn taji abinda akeji da kanta zatayi nadamar abinda ta aikata kuma ta tona asirin kanta. Murmushi Mansur ya saki ya kalli Mufty yace haka ne abokina, nima haka kawai sunan yazo mani abaki, kada ka damu daga yau na gama maganar ta, muje wajen Kawu da kace zan raka ka. Murmushi Mufty yayi yace yauwa ko kai fa, muje dama akan maganar kai kayan sa rana ne kasan ba wani rana mai tsawo za'a sa ba. Mansur yace yayi angon Hibbatullah, muje. Zaune suke a wajen Kawunsa bayan sun gama maganar kai kayen sa rana Kawu yace yanzu kai Muftahu ka kammala gyaran d'akin da zaka ajeta ko? Duk'ar da kai Mufty yayi yana fad'in Kawu ai abokaina sun kama mani haya na shekara d'aya kafin mu cinye shekarar ma na kammala gyaran gidan sai kawai na maidota can, bana son raba kan iyalina nafison su zauna waje d'aya dan bana son wata tace ana cutar ta. Jinjina kai Kawu yayi yace wannan haka yake, shiyasa nake sonka saboda kasan abinda kakeyi, hakan yasa nake kok'arin shige maka gaba a duk wasu al'amuran ka, a wannan zamanin kafin ka samu namiji irinka mai son kwatanta adalci a wajen iyalinsa da wuya. Bakomai, tunda ka samu wajen da zaka ajeta kafin ka kammala gyara ai bakomai, dan haka zuwa gobe sai ka kawo kayan sa ranar sai akai masu. Goduya sukayi mashi kafin suka mashi sallama suka tafi. Suna fita Mansur ya fara dariya yana kallon Mufty. 'Daure fuska Mufty yayi yana fad'in kai fa d'an iska ne, ya zaka tasani gaba kana mani dariya kamar kaga sabon kamu. Mansur yace ai dole nayi dariya, wallahi Mufty kana bani dariya sosai akan yanda kake tafiyar da al'amuran ka, yanzu Kawun ma bazaka barshi ba sai ka shirga masa k'arya. Mufty yace haka duniyar ta gada yanzu ai, kana tunanin idan Kawu yasan cewar ko gidan da zan zauna ban kama ba kai kasan bazai shige mani gaba wajen kai kayan sa rana ba, kana ganin da yanda sukaje tambayar mani aurenta ma. Mansur yace haka ne, kaga sai kayi kok'arin samun gidan da zaka ajeta. Mufty yace kada ka damu, a Tudun wada zan samu k'aramun gida mai sauk'i na kama, zuwa rabin shekara ma ya isheni na gyara mata d'akin da nake ciki sai ta koma, tunda an riga an d'aura auren ai dole ta zauna. Dariya Mansur yayi yace Allah ya shiryeka, wallahi kayi dai a hankali, naga kana yima mata abinda kaga dama, to kada ka manta *MATA JIGON AL'UMMA NE*, idan ka wulak'antasu wata rana dole ka nemesu, domin ba'a wulak'anta mata. Mufty yace naji ya Ustaz, muje kada ka tsareni da wa'azin ka. Dariya Mansur yayi yace muje. **** **** Tun daga ranar da Bilal ya san cewar Hamrah ce Mahaifinsa zai aura ya nemi farin ciki ya rasa, sosai yake cikin damuwa wanda hakan ya haddasa masa matsanancin ciwon kai, sosai mahaifiyarsa take cikin damuwa, Bilal shine babban d'anta, sam bata son ta ganshi cikin damuwa. Kwance yake a d'aki idanuwanshi suna kallon sama hawaye suna zubowa daga cikin su, sosai yake jin bakin ciki, taya zai iya zama agidan nan yana kallon Hamrarshi amatsayin matar Mahaifinsa kuma kishirya Umman sa? Tabbas idan har haka ta kasance dole yabar gidan, gara ya lalab'a mahaifinsa ya barshi ya tafi k'aro karatu waje daga can ya samu arik'eshi kawai yayi zamanshi, idan yazo ganin Iyayenshi ma bazai wuce sati d'aya ba, shima dole ya kammala gininshi idan yazo yarik'a sauka aciki. Motsin bud'e k'ofar da yaji ne yasashi saurin goge hawayen da suke kwance a fuskarshi. Ummanshi ce tashigo fuskarta cike da damuwa. Bayan ta zauna ta kira sunanshi, tashi yayi ya jinginar da kanshi jikin gado yana amsawa. Bilal ina so ka fad'a mani abinda yake damunka idan har kana son ganin farin ciki na. Duk'ar da kai Bilal yayi yana fad'in Umma bakomai kawai ciwo ne daga Allah.Wallahi kaji na rantse maka matuk'ar baka fad'a mani abinda yake damun ka ba zan fita harkar ka, haba Bilal, dame kake son naji? Da bakin cikin da Mahaifinka yake son k'unsa mani ko kuma da halin da ka shiga, har yanzu babu wanda yasan da maganar auren mahaifinka a cikin unguwa da yanzu an fara mani tsegumi, ya kake tunani duk lokacin da maganar ta fito zan kasance acikin mutane? Kasan halin mutanan garin nan, jira suke suji wani abun magana ya fito daga jikin mutum shikenan su baza farantin gulma, dan haka idan har bazaka fad'a mani abinda yake damun ka ba kada na sake ganin fuskar ka a idona. Tashi tayi da sauri Bilal ya rik'o hannunta yana fad'in wallahi Umma zan fad'a maki dawo ki zauna. Zama tayi tana fad'in ina jinka..... ****** ****** Kinaji ko Hibbah, wannan shine wanda zaki rik'a sha da madara, wannan kuma wanka zakiyi dashi, sai wannan wanda zaki rik'a turara jikinki dashi. Jinjina kai Hibbah tayi tace Umma Allah yasa wannan nashan bai da d'aci. Umma tace ko yana da d'aci dole kisha, kinsan dai kud'i na kashe akan wannan magungunan, damma Lami tana ganin girmana shiyasa ta rage mani. Hbbah tace amma Umma banji kince akwai wanda zan rik'a matsi dashi dan ya k'ara matse ni ba. Sakin baki Umma tayi tana kallon Hibbah jin abinda tace. Hannu ta kai ta mangare mata baki tana fad'in kinci Uwaki, a gidan uban wa kika san maganin matse mace? Rik'e baki Hibba tayi tana fad'in Allah Umma wata k'awatace mukaje gidansu shine take fad'a mani abubuwan da zanyi amfani dasu. Umma tace amma 'yar iska ce ko? Idan ba 'yar iska ba tana budurwa ace tasan wani maganin matse mace, to meya had'aki dashi bayan amatse kike, kodai kina wasan banza da maza ban sani ba? Da sauri Hibbah tashiga girgiza kai. Umma tace to bana son na sake jin irin wannan maganar abakin ki, ko wacece zatayi maki maganar maganin mata ki nuna baki san komai ba, haka zakije gidan mijin kirik'a nuna mashi kinsan wani abu game da aure, ina mai tabbatar maki duk macen da take budurwa aka kaita gidan miji tarik'a nuna tasan wani abu sai mijin yaji ta rage daraja awajenshi, kome zai fad'a ki nuna baki tab'a sani ba koda kin sani a film ko a rubuce, domin masu rubutawar suna rubutawa ne saboda matan aure ba 'yan mata ba. Hibbah tace kiyi hak'uri bazan sake ba. Umma tace shikenan tashi kije kisiyo madara daga yau nake son ki fara sha. Hibbah tace Umma na manta Mufty yace gobe Kawunsa zasu kawo kayan sa rana. Umma tace ikon Allah, aiko bari Malan yashigo na fad'a mashi ya kawo kud'i ayi masu girki. Hibbah tace Umma dan Allah kada asa jan nama asiyo kaji kinsan fa 'yan gayu ne. Umma tace dole ma kuwa, ai dole asiyo kaji kada su raina mu. Kira mani waccan jakar na aiketa kasuwa kafin Malan d'in ya dawo gara taje tasiyo kajin da kud'in hannuna afara gyarawa. Juyawa Hibbah tayi tana kwalama Hamrah kira. Hamrah tana zaune tana linke kayanta tajiyo muryar Hibbah, da sauri ta fito tana fad'in gani. Yamutsa fuska Hibbah tayi tana fad'in kasuwa Umma zata aike ki abinda kika tsana. Da kallo Hamrah ta bita tana jin wani bakin ciki, ta tsani zuwa kasuwa arayuwarta, sanin hakan yasa Umma koda yaushe take aikenta koda abun da za'a siyo baida yawa. Bayan ta gaishe da Umma tace gani. 'Daure fuska tayi ta wurgo mata dubu biyu tana fad'in kije kasuwa kisiyo mani kajin hausa guda biyu na d'ari bakwai-bakwai, d'ayar abaki k'arama ta d'ari shidda idan kuma zasu siyar ahakan su baki ukku, ga d'ari nan ki hau adedeta ki maido mani canjin ashirin. Duk'awa Hamrah tayi ta d'auki kudin tana fad'in to, fita tayi tana share idonta. Hijabinta kawai ta d'auko ta fito, kai tsaye bakin titi ta nufa ta hau adedeta, da kyar yace zai kaita a naira arba'in. Haka ta kutsa cikin kasuwar har wajen masu saida kaji, sai da ta kammala ciniki aka d'aure mata kaji tazo d'auko kud'i sukace d'aukarni inda kika aje, dama a hannu ta rik'esu dan ita bata son d'aukar jaka, babu komai a hannunta sai canjin sittin. Nan take taji gabanta ya faad'i wata irin zufa ta keto mata. Kallon mai kajin tayi tace malan kayi hak'uri na zubar da kud'in, ko kuma kila a gida na baro su. Aje kajin yayi yana fad'in shikenan kije ki duba Allah ya kyauta gaba. Haka ta fito kasuwar jikinta a sanyaye ta nufi gida cike da fargabar abinda zata iske........ Muje zuwa... [7/5, 5:38 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Page* 1⃣0⃣ *Rubutawa Nabila( maman kalil)* 👇🏻 _In the memory of my late father Alhaji Hudu mai agogo my his gentle soul rest in peace Amen_ Cikin yanayi na karfin halil mama tace mata "lafia?" "Ba komai kaina ne yake dan min ciwo" ta bata amsa",toh Allah ya sauwake "cewar mama,har bayan da suka koma gida wunin ranar mufida bata daina tunanin abinda idanunta suka gane mata ba,babban abin dayafi daga mata hankali bai wuce irin zubin da Allah taga yayi wa safara,tabbas lallai ta taro wa kanta match, gaban mudubin dakinta ta nufa ,sannan ta karewa kanta kallo tsaf,takuma yi amanna cewa itama fa ba baya ba,dan tanada nata kyau din daidai gwargwado dan kuya haske da murjewar fata kawai zata nuna mata,tana daga tsaye ta fada kan lallausan katifarta hade da jan wani dogon tsaki tana fadin " wlh duk kinibibinki ni nan na isheki,sai dai kawai ni nunamin ke mai kudice kuma wannan ma wuyarta ban shiga gidan ba nima zanyi,fatata ma ta murje nayi luwai² dani, gashin jikina ma duk su kwakwanta"nan dai taita sambatunta ita kadai,sai daga bisani ta bushe da wata siririyar dari, wayarta ta dakko cikin wata yar karamar jaka saannan ta lalatsa wasu lambobi,jim kadan daga daya bangaren aka daga,ba wata bace illah kawarta Alawiyya, nan ta kwashe dukkanin labarin abinda ya wakana ta shaida mata,sai ananne Alawiyyar ta sakko daga fushin da take da ita, jin takawo mata kakarfan uzuri,nan Alawiyya take shaida mata wannan mgnar tasu bata waya bace kamata yayi su hadu su tattauna yadda zasu fillo wa lamari,Dan haka ita zata shigo gidan anjima da yamma daga nanma saita duba mama da bata da lafiya. Wajen misalin karfe 5 da rabi na yammane Alawiyya ta iso gidansu kawar tata amma ga mamakin ta isketa waje sunata fira da honourable,abin yada daure mata kai amma kawai ta basar ta karasa suka gaisa dashi sannan ta shige cikin gida dan duba lafiyar mama,shigarta baifi mintina goma ba saiga mufida ta biyo bayanta,dakinta ta isketa kwance kan katifa tanata yan latselatsenta a wayarta,koda ganinta ta shigo ne yasa ta tashi zaune gamida binta da kallo mai cike da tambayoyi,dariya mufida ta fashe dashi tana fadin. "Daman nasan zaa rina, irin wannan kallon tuhuma haka?to kwantar da hankalinki ba abinda kike tunani bane,yaji labarin mama bata da lafiyane yazo dubata,kawai sai naji yana bama mama shawara akan taje taga wata babbar likita a asibintin dutse,ta kware sosai akan harkarta kuma komai nata kyutane ,kuma indai ta shirya zuwa zai mata hanyar da zaisa ta dubata cikin sauki batareda tabi wannan dogon layinba,to jin hakanne yasa nabishi waje naketa bugar cikinsa dan yadan fadamin abinda yasani dangane da ita da mijin tana,au mijin namu " Nan Alawiyya ta fashe mata da daria jin tace "mijin namu," Mufida tadan daure fiska sannan tace "To karya nayi?zakisha mamaki kwanan nan, yayinda kika wayi gari kikaga na kerewa saa'" Nan suka tafa hannunsu gaba daya Alawiyya ce tace mata "To km kin sami abinda kike bukata a wajen nasa?" A ta bata amsa dashi sannan ta cigaba da cewa "Ayadda yake fadamin ma yanxu haka gogan nawa yana gari ma,dan ko jiya daya shiga dubiyar marasa lafiya ya gansu tare dashi,dan har dakin duba marasa lafiyan ya rakata ,ya kuma dade a wajen,ya bani labarin irin karamcin sa saukin kansa ga taimako da tausayawa, to jin hakane ma yasa nace masa yasa ayi mana hanyar ganin nata gobe,gudun kar ya subuce wa haduwarmu, walahi kawata wannan dan takaitacen bayanin da yayi min na dada gamsar da kaina da nasami mijin aure, kuma hakan ya karfafa min gwiwata wajen in gagauta tunkarar sa da kudirina,inajin a jikina bazai ki amsa gayyata taba" "Wannan dabarar taki tayi kawata,ta wajen gagauta haduwar taku,to kuma idan kun hadun keda ita ta meye next plan dinki? To koma menene kubiyo maman kalil dan jin cigaban labarin...... ******* ***** *Alk'alamin Nabeela Dikko* ✍🏻 👇🏻 _*Congrats on ur passing exams Sis Yaseerah Dikko Allah ya albarkachi rayuwarki da karatun ki Ameen*_ 🥰 "Hello!Hafez kana jina network din yana rawa!" "Eh ina jinka!"Inji Hafeez." "Yawwa kadai jii yadda duk al'amurran suka kasance, tsakanina da saleema da kuma Baba!"Yanzu na yanke shawarar zanbi maganar da ka fada min a kwanakin baya!"Kuma zanyi aiki da ita!" "Ok!Yanzu nagane, shi ne dalilin sakinta har uku!Sam bai kamata ba, nasan cewa saleema ta cancanci ahukunta ta,amma bata wannan fuskar ba! Ko aure kayi Aleeyu ita kuma ka umurci takoma gidan su na wani lokaci,Idan ta zauna zaman gida,ai tayi laushi daga baya ka maidota gidanka!Ni horata naso kayi horo mai tsanani!Saboda rashin mutuncinta!Amma ka riga da ka tafka kuskure Dan Allah kada ka kara dabi'ar saki!batada kyau!" "Haabaa!Hafeez bai kamata ace ka kasa yimin uzuri bah!" "Kasan Halayen saleema sarai!ta nuna ma kuma tayi min rashin kunya agaban idonka!"Sann........!" "Dakatah Aliyu....Duk nasan hakan amma bai kamata ka tsinke igoyoyin aurenku dukaa ba!"Hafeez yace adayan bangaren ran shi ba dadi tamkar yayi fira daga Sudan yadawo Nigeria ya hukunta abokin nasa Aliyu yakeji!" "To naji Abdoul Hafeez nagode kuma in shaa Allah bazan qara makamancin hakan ba!" "Yawwa Abokina nasan kaddara ce da bacin zuciya! fatana Allah ya musanya maka da mafi alheri,Kaji Aleeyu!" Ameen Hafeez nagode ka gaida min da madam Nazeera da yarona da kuma Ammi." "Duk zasuji na fito office da na baka su, dazu nakira Academic Sectary na University dinmu yace nan zuwa jibi zai kammala process din result dinka anyi clearing din komai."Kaga wani sati zan shigo Nigeria a hada duk document din muyi submit a company din." "Alhamdulillah!Nagode Hafeez Allah yabar zumunci ya saka maka da alher....." "Kai yi mun shiru...!banson iskanci ai yiwa kaine, ba godiya atsakanin mu Aleeyuna sai an juma!Hafeez ya ce tare da datse kiran."Laptop dinsa ya cigaba da dannawa acikin katafaren office din sa." "Aleeyu ko screen din wayarsa ya cigaba da kallo yana murmushi, Abokinsa bayason yaji yana yawan gode masa,Ko meyasa!?Hmnnnn, bakomai zai cigaba da masa addu'ah."Toilet ya fada domin yin wanka yaje gidansu yaji inda batu ya tsaya!" "Lailah ya haka naga kin wuce!"kin saki layin gidanmu ina kuma zamu biyah!?."Saleema ta ce fuskarta dauke da tambaya!" "Lailah da ke driving dinta cikin kwarewa juyowa tayi gefenta, da saleema ke zaune,Ta kalli saleema tayi Murmushi,Sannan ta ce"To sarkin korafi!"Unguwar malammai,za muje kuma tafiyar nan ma taki ce saleema,gwara muyiwa tufkar hanci,mu tunkare su da shiri,Wani zaure zamuje inda za a dauko Baba da Mama agaban mu arufe masu baki!"Ko tashin zancen aurenki bazasuyi ba, bare dalilin sakinki da Aleeyu yayi!" kuma duk wanda yazo masu da zancen zasuyi masa korar kare!" "Ajiyar zuciya saleema tayi tace"kin fa kawo shawara ni duk na manta komai wallahi!"Ko kan Malam banbi bah!"Inji saleema." "Nikam bazan manta da shi ba Dan da bazarsa nike taka rawata, a gidana, da gidanmu uwa uba kuma hegun mayun can dangin miji!"kinga sai yadda naga dama kuma nace akeyi a kowanne bangare, kuma mallam mudi ne ya tsaya min." "Tafawa sukayi suna dariya saleema tace kawata kin zama kadangaren bakin tulu......"Kwarai kuwa saleema ni ciwon ido ce kuma kutuwar uwa zama da ni dole...!" "Ni adda ke ina tsoronki lailah....Shu'ama ce ke wallahi." "Hhhh.....fada da babbar murya saleemataaah..." "Dai dai nan suka isa bakin gidan mallam mudi,Parking lailah tayi suka fito,Kofar zauren gidan suka shiga sai dai me...."timjin yake da mnyn almajirai,da masu kudi da 'yan kasuwa ana yiwa mallam fada."Dayan hanyar gidan sukabi inda baza a gano su ba,Daidai dakin mallam suka tsaya!"Malama Hajiya, ce ta tarbesu tare da masu iso a dakin,shinfida da ruwa takawo masu tana munna ta aika a sallamo mallam a zaure domin yayi baki,Da yake Hajiya matar mallam da lailah sun San juna sosai,Kuma alkhairin lailah na kudi da tufafi na shiga hannun mama Hajiya akai akai." "Da sallama mallam mudi ya qaraso da tasbahar sa qatuwa irin mai dubun nan har qasa,Kan shi yasha nadin rawani,ya sha alkaybba mai matukar kyau sai muzurai yake da ido yana lazimi,Da murna ya iso wurin,Bayan sun zauna sun gaida shi lailah ta sanar masa dalilin zuwan su sarai daga nan taqara da zancen Alhaji tasi (Abokin yallabai mai son saleema)Domin ajawo masu hankalinsa zuwa ga saleema itama kanta aqara turara mata yallabanta." "Mallam mudi washe baki yayi."Kana ya ce"Ba Matsala kamar anyi an gama." "Laila ta ce nasani mallam tamkar yankan wuqa ne..." "Mallam ya dubi saleema ya ce "karki damu in shaa Allah komai yazo karshe kuma alhaji tasi zai aureki sai kin zama tauraruwa mai haskawa agidansa."Zancen iyayenki yanzu ya kike so shin mallake su kike so kiyi?Ko kuma rufe masu baki za'ayi sai yanda kice? Idan ko kina son asa masu tsoronki da shakkarki ne kici duniyarki da tsinke kiyi abinda ranki ga so sai ayi?Yanzu fada min me kike so?nikuma yanzu zan dukufa ga rokon Allah saidai ku isa gida Ku sami labari ya canja." "Mallam nidai kawai ka rufe masu baki duk abinda zanyi kar su saka min ido ko baki fakat!" "To.....to..toooo....Angama Hajiyah." turensa mai dauke da qasa ya janyo wasu qananan duwatsu ya dinga yawo da su aturen tare da tambayar sunayen iyayen saleema, bayan ya kammala komai."Ya ce zasu iya wucewa." "Kudi masu yawa lailah ta bashi wai ayi sadaqa"Tare da masa godiya."Hajiya matar mallam mudi ma kudi lailah tabata sukayi sallama suka wuce." "Mallam mudi ko 3k ya miqawa Hajiya matarsa a aika kasuwa asawo masu zakaru biyu ayi masa miya."Da murna ta amsa tana godiya da yi masa fatan alheri." ("Ikon Allah mata jarin malamai da bokaye kudinku sune na jin dadi da cin kaji ba nasun ba duk mai wannan halin tayi karatun ta nutsu,Allah maji rokon bayinsa ne,mu roke shi da zuciya mai kyau,sai ya amsa mana,muji tsoron Allah mu gujewa shirkah.") "Tunda kan motar ya karya layin gidan su saleema gabanta ke faduwa......Duk da tanada tabbacin batada Matsala...Amman kuma fargaba ce faal...azuciyarta hawayenda take kokarin boyewa ne...suka zubo mata ba shiri!" "Kuka faah...Saleema menene kuma...mtwssss duk abinda nayi maki da kuka zaki saka min....!!!?"To ki shiga gida ni zan wuce ban son wulaqanci....!"Lailah tace ranta a bace!" Toupha muje zuwa fans🥰 ****** ******* *Nabilancy Luv*💘 (Auntyn S&S) 👇🏻 Fargaba da damuwa tasako Humaira agaba duk saita kara ramewa cikin "yan kwanaki nayanda khamal zai tarbeta inya ganta da ciki tabbas tasan wannan karon bazai mata ta dadiba ita ba komai take ji ba saita yanda zai juya mata baya zai gujeta da itada yaranta tabbas wannan ranar take ji take tsoro tana son khamal tana tausayin kanta tana kuma son haihuwa wayyo Allanta yanzu yaya xatayi rana zafi inuwa quna yanzu in khamal ya saketa yazatayi da bataliyar yaranta?don bata san inda zata nufa dasuba danginsa basa kusa danginta sunjuya mata baya gashi shi bame son yaraba balle yarikesu toko insun rabu taje ga mazajen 4 star's writers ta laluba me dama dama ta Aura wanda ke son haihuwa to aikuma duk gwaurayene 😃 auuu!🤭 ta tuno mmn khalil 😉 tanada miji wataqil ta lallaba gun baban khalil su jone inhar zai riketa da yaranta saita Aureshi ya maye mata gurbin khamal 😎🙄😱 bafa ruwan Bilancy jama.a wannan tunanin humaira ne ato 🏃🏼‍♀ ******* Mafita daya tasamo wacce ta boyeta akarkashin zuciyarta Kawayenta ta ringa bi awaya tana kiransu domin tanaso suzo ta gaya musu halin da take ciki amma kowacce ta kawo mata nata uzirin Ita Ashanty wai sunfita Abroad da Ahmad abokin khamal ita kuwa Zee taje kaduna semener Tabbas tasan cewar komai zai iya faruwa tsakaninta da khamal kawai saita kaddawa Allah komai ta dukufa gaya masa da rokonsa akan yayayyafa mata ruwan sanyi kan lamarinta da khamal Aranar dayace mata gashinan ahanya yini tayi aikace aikacen gida na gyaran gidan kaf da kuma yi masa girki na gani nafada duk da cikin yafito sosai bata bi son jikin ta ba don bata jin nauyinsa ita din me son aikice gatada tsafta da Kwalliya Tana daga kwance akan 3 siter tajiyo dirin motarsa tuni ta mike zaune tana kwararo addu,o,i ckn ranta hr izaja,a da tahiya ta karanto har karshensu cikin ranta duk don Allah yadorata akansa Hoo!kai jama.a ciki saikace anyi na shege 😎😃 Aguje yara suka fita taroshi Tana jiyowa yana tarbarsu yana dagasu sama daya bayan daya Da Amal ahannunsa yashigo tana ta masa gwarancinta don bakinta bai budeba Ta lura sosai khamal yafison Amal cikin yaran Dayake azaune take bata motsaba tahau masa sannu da zuwa Ya zauna akusa da ita yana amsawa Ya ajiye breaf case dinsa akan table yana fadin wash! Madam barka da gida Tace tana masa wani kallo na soyayya " yww barka Abban twins ya hanya duk gajiyarce hakan.? Yakalleta da murmushi kan fuskarsa yace mata "walh kam keko ankwashi awanni ajirgi asama gashi dama ansha ayyuka kafin ataho. "Sannu my husband. tace tana murmushi harda d'an danna masa kafada alamar tausa Yana Lumshe idanu yace "yww dear maza kaimin ruwa inwatsa. tace "airuwan toilet yana xuwa yanzun basaina kaiba fanfon yana kawo ruwa har showa din ya mike yana fadin "ok ok bari inje indawo inci abinci inajin yunwa yana shiga toilet ta mike taje kicin ta dauko masa komai dazai bukata takawo kan center table ta ajiye sannan ta zauna tadauki remote tahau canza tasha koda yafito yasameta inda yabarta yace "kokizo kidan cuda mijinki alhalin nadawo agajiye anya kuwa kina d'okina? tahau dariya "eh mana Abban twins five mounth fa kayi innace banyi d'oki da missing nakaba ai nayi karya domin ko baby Nabeelah aitasan mamanta na matuqar son Abbanta tasab kuma mamanta tayi kewar Abbanta tana kuma dokin dawowarsa. yahau fara.a yana gyada kai yace "to abani abinci dai tukunna. tayi masa nuni da table gashinan komai yahadu ai yazauna gaban table yafara zubawa kana yaja yatsaya yahararota "au abincinma bazaki tayani da dayaba ko zubawa ko bani abaki ? ta narke fuska "sorry kafatace ta rike bana son motsata fara ci ina zuwa yacigaba da xibawa yana gyada kai don baifahimci inda tasa gaba ba ita duk tsoronta daya kada ta mike yaga ciki su b'ab'e yacanza mata hhhhmmm to aidai duk wayon amarya sai ansha romonta 🙄☺ Saida Yagama yai hani an kana yadawo kusa da ita yajanyota jikinsa yana fadin "nayi kewar kyakykyawan jikinki yaukam zanyi abinda na dade rabona dashi....shafata yahauyi saikawai yatsaya cak ! Jin tudu agabanta ya kura mata idanu yakalleta yakalli gaban rigarta take fuskarasa ta canza shine harda daga rigarta yatabbatar dai cikinne da ita take ya turarta daga jikinsa yakalleta ido ckn ido yace "humaira me nake gani kamar ciki ajikinki? Me kenan kikai min ? Meye wannan wai? da daga murya yakarashe mata tambayar yana nuna cikin nata duk saita kidime tace "ci...ciki ne. yahade rai idonsa har jajir yayi don masifa na ciyoshi zai sauke yanunata da yatsa "humaira abin yawuce gida yaje waje,wato cikinma harda na gayyar sod'i? Bazaki tsaya da ciki naba saikin dangana da kawon dan wani cikin gida kenan ? Nashiga uku khamal, humaira cikin waye ajikinki ?waye yayi miki ciki?wayake tayani kwanciya da mata..... da sauri ta mike tsaye da daga murya ta dakatarshi "ya isheka haka khamal,kada kasake kayimin kazafi cikin jikina nakane,bantaba kwanciya da kowanne namiji ba saikai don haka cikin jikina bana kowa bane sai naka. "karya kikeyi makira walh yau saikin gayamin me cikin domin kotu zankaiki don asirinki yagama tonuwa kowa yaga cikinki dai yasan yakai watannin danai tafiya nabarki babu cikin donni tunkafin intafi nasan bantaba zuba miki komai amahaifarkiba kinga kuwa ciki ba nawa bane tun wuri kije ma kinemo meshi kafin yaran ma nasa a auna jininsu da nawa agani...... yanda humaira ta kurma ihu tana fadin innalillahi nima Innalillahin nake kira tareda ajiye abin rubutuna ahankali. ****** ******* *Alk'alamin🖋* *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* *(Nabeelert Lady)* 👇🏻 Ta dad'e tsaye a k'ofar gida tana sharar hawaye kafin tayi k'arfin halin shiga ciki. Tun kafin ta k'arasa tajiyo muryar Umma tana fad'a da alama da Mahaifinsu take. Sai da ta matsa ciki ta jiyo muryar Umma tana fad'in kaga irin abinda nake fad'a maka ko, anfi awa d'aya dana aiketa kasuwa amma har yanzu bata dawo ba, dama kafin ta tafi sai da tayi mani rashin kunya wai girmanta yawuce ace taje siyen kaji kasuwa, sai da taji nace zan fad'a maka kafin ta amshi kud'in ta fita sai k'unk'unai takemun. Kafin Malan yayi magana sukaji sallamar Hamrah. Gaba d'aya suka juyo suna kallonta. Da sauri Umma ta matsa tana fad'in ya na ganki hannu biyu ina kajin? Duk'awa Hamrah tayi tana fad'in wallahi naje har anyi ciniki nazo bashi kud'in bangan su ba. A firgice Umma ta saki ashar tare da shak'o Hamrah tana fad'in wallahi baki isa ba, shegiya 'yar bakin ciki, ai dama daga yanda kika tafi nasan ba kiyi niya ba, to wallahi kinji na rantse maki acikin gadonki za'a biyani. Kamar daga sama sukaji an sauke ma Hamrah icce a jiki. Ihu tasa ta shige jikin Umma. Malan ne rik'e da icce yana fad'in wallahi nagaji da iskancin ki, dan Uwarki kamar ke ace baza ki iya rik'e kud'i ba sai kin zubar? Dama yanzu take fad'a mani rashin kunyar da kikayi mata ashe kud'in ma zubarwa zakiyi. To wallahi sisi na bazaiyi ciwo ba, waccan akuyar da Uwarki ta bar maki za'a yanka a tarbi bakin da ita. Umma tace a'a Malan ban yarda da wannan abun ba, amatsayin su na manyan baki bazamu tarbesu da naman bak'ar akuya ba, ai wallahi ko naman rago sunfi k'arfinsa, harkar girma miyar ta nama, dan haka idan bata da kud'in biya na dole asayar da akuyar yanzu a bani kud'i na. Malan yace wannan haka yake, kallon Hamrah yayi yana fad'in kina da kud'in biyanta ko asayar a bata kud'in ta? Cikin kuka Hamrah tace wallahi Baba bani da ko sisi, kuma bada son raina kud'in suka faad'i ba. Umma tace ke kika jiyo ni dai abiyani kud'ina kuma yanzu. Malan yace shikenan bara na kaima Bala mahauci sai ya siya. Da sauri Umma tace ai daga gida ake fara ciniki, tunda akuyar ta saba da gidan zan taima na siyeta. Malan yace shikenan ma, gaskiya kina da zuciya me kyau, to nawa kika siya? Umma tace tunda akuyar ba wani abincin kirki ake bata ba zan daure na siyeta dubu biyar, domin muna ganin da yanda take rayuwa. Kallonta Hamrah tayi tana kuka, wai akuyar da take da ciki ce za'a sayar dubu biyar, akuyar da duk abinda ta samu dashi take siyo mata dussa amma wai dubu biyar. Malan yace e gaskiya yayi, sai ki kawo kud'in a cire dubu biyu a bata sauran ukkun. Umma tace amatsayin ka na dillali kaima dole a baka la'ada ai. Murmushi Malan yayi yace haka ne, tunda agida na take rayuwa bazanki k'arb'ar dubu d'aya ba. Umma tace bara na d'auko kud'in daga yau akuya ta zama tawa. Haka ta kawo kud'in aka bama Hamrah dubu biyu Malan ya d'auki dubu d'aya aka maida ma Umma kud'in ta. Tashi Hamrah tayi tana kuka tashige d'aki. Umma tace fitowa zakiyi kije ki siyo ubanwa zai siyo maki. Malan yace bani naje nasiyo daga can sai nayo cefane gaba d'aya. Umma tace ka rago kud'in lemun da za'a siya masu goben, kuma kaima bashi na baka tunda hakkin kane. Malan yace angama Uwargida ran gida. **** ***** Hannu Momy tasa tana share hawayen tausayin 'Danta da suke zubo mata, wannan wane irin abun kunya ne haka, ace yarinyar da 'Danka yake nema ita ce kuma zaka aura. Lallai dole Bilal yashiga tashin hankali. Hannun Bilal taji ya rik'o nata yana fad'in Momy dan Allah kada ki fad'ama Abbah wannan maganar, da alama shima yana sonta, zan iya sadaukar da farin ciki na agareshi. Hannunta ta cire tana fad'in wannan abun kunyar yayi yawa Bilal, amma dole naja bakina nayi shiru, domin idan ma na fad'a masa zai ce nayi haka ne dan na hanashi auren da zaiyi, da ace ma bai fad'a mani zaiyi aure ba dan na fad'a ba wani abu bane, amma yanzu da ya ji zaice shiri ne mukayi, saboda kishi yasa na fad'i haka. Bakomai Bilal Allah yaga zuciyarka, tunda har ka sadaukar da farin cikin ka ga Mahaifin ka kai ma Allah bazai barka haka ba, insha Allahu wata rana zakayi farin ciki, kuma Allah zai kawo maka wata mafi alkhairi, ni da kai ina rok'on Allah ya saka mana juriyar abun, kuma a yanzu naji bana bakin ciki da aurensa, domin na gano cewar Mahaifinta saboda kud'i zai aurar da ita, hakan yana da alak'a da sharrin Matar Uba, dan haka zan aje komai na rungumi k'addara. Bilal yace nagode Momy, a yanzu kam naji dad'i, domin nasan zaki kula da Hamrah, baza tayi maraici ba, amma Momy ina neman wata alfarma. Kallonshi tayi tana murmushi tace wace irin alfarma kake nema? Gyara zama yayi yana fad'in ina so kisa baki domin Abbah ya barni na tafi Dubai sati mai zuwa domin ina so na fara kasuwanci kuma acan nakeso na zauna har sai nan da wani lokaci kafin na dawo. Jinjina kai Momy tayi tana fad'in dama ai kana da visar can k'asar, domin farin cikin ka dole na taimaka maka ka tafi hakan zai sanyaya zuciyar ka, domin baka nan za'ayi komai. Bilal yace da alama Abbah bai tab'a zuwa yaga Hamrah ba, domin bata fad'a mani yaje ba. Momy tace tunda bashi ita akayi kasan bikin bazai dad'e ba shiyasa ma bai damu da zuwa ganin ta ba. Bilal yace nagode Momy Allah yasa Abbah ya amince. Momy tace amin, amma ina so ka saki ranka saboda bana so ya matsa maka da tambayar abinda yake damun ka dan bana so yashiga damuwa kuma ga hidima agabanshi. Murmushi Bilal yayi yana fad'in Momy halin ki daban ne, duk da Abbah zai maki kishiya amma baki son abinda zai sashi shiga damuwa, lallai Momy kina d'aya daga cikin matan da ake kira *JIGON AL'UMMA*, Allah ya k'ara maki juriya da hak'uri. Momy tace amin. Bara naje na had'a ma Abban ku abinci. Da sauri Abbah ya bar jikin k'ofar jiki a sanyaye, har wasu hawayen tausayin matarshi da 'Danshi yaji sun cika masa ido. Tun lokacin da Momy tashiga d'akin Bilal shima ya taho da niyar shiga, domin wajenta zaije sai yaga ta nufi d'akin Bilal. Maganar da yaji tana mashi ne ta hanashi shiga d'akin domin yasan idan yashiga Bilal bazai fad'a mata gaskiya ba, shi kuma yana zargin abinda Bilal yaji ya fad'a ne yasa shi ya suma, hakan yasa ya tsaya har ya gama jin komai. Haka ya k'arasa d'akinshi jiki a mace, kenan Malan Bukar k'arya yake masa? Dafe kanshi yayi yana jin tausayin Bilal da Matarshi....... Muje zuwa....... [7/5, 5:38 AM] Nabila Lady: 👩‍👩‍👧 *MATA JIGON AL,UMMA👩‍👩‍👧* 👇🏽 *4 STAR'S WRITERS*🖊📚 *NABILA RABI'U ZANGO* (Nabeelert Lady) & *NABILANCY LUV*💘 (Auntyn S&S) & *NABILA DIKKO* & *NABILA MAMAN KHALIL* *Alk'alamin🖋* *Marubuciyar Zamani* *Nabila Rabi'u Zango* *(Nabeelert Lady)* 👇🏻 *Page* 1⃣1⃣ Dady ya dad'e ad'aki yana nazari akan maganganun Bilal, tashi yayi yashige band'aki yayo wanka, sai da ya kammala shiryawa kafin ya fito zuwa falonshi. Yana zama sai ga Momy tashigo d'auke da kular abinci. Bayan ta zauna ta kalleshi tana fad'in yau na barka kai d'aya. Murmushi Dady yayi yace nima nad'an kwanta ne sai yanzu nayi wanka na fito. Bud'e kular abincin tayi ta zuba mashi tana fad'in yau dai mutuminka aka dafa dambun shinkafa. Dady yace amma kin kyauta, gashi ya sha zogale. Bayan ta mik'a masa ya faraci tayi shiru tana tunanin ta inda zata fara mashi maganar tafiyar Bilal waje. Duk abinda takeyi yana kallonta ta gefen ido kawai yayi shiru yana cin abincinsa. Gyara zama tayi tana fad'in Bilal yashigo wajen ka kuwa? Dady yace tun da muka gaisa dashi ban sake ganinshi ba, da alama har yanzu jikin beyi sauk'i ba ko? Momy tace yaji sauk'i akwai dai maganar da yakeso kuyi kuma yana ganin kamar bazaka amince ba. Dady yace kila yasan maganar ba mai amfani bace shiyasa ya kasa zuwa yayi ta. Momy tace a'a, kawai yana so ne ka barshi yaje Dubai ya fara kasuwanci saboda anan kasuwancin baya tafiya. Murmushi Dady yayi yana fad'in amma wannan shawarar tashi atsakanin kwana d'aya yayi ta ko? Domin nasan Bilal yafison zamanshi anan amma gashi yanzu ya sake magana. Momy tace kasan halinshi ai, kila Funtuwar ce ya gaji da ita. Dady yace shikenan kuma bazaiyi aure ba? Momy tace zaiyi mana, wai kafin ya samu matar yakeso ya tafi da ya samu mata sai ya dawo ayi biki. Dady yace wannan yana da kyau, ina so naga mutum mai son neman na kanshi, idan ya fara kasuwancin kinga idan Allah yasa mashi albarka kinga ya samu hanyar k'aruwa, bakomai tunda yana da Visa kawai yazo ya fara shirin tafiya ko cikin satinnan sai ya tafi Allah ya bada sa'a. Murmushi Momy tayi tace amin Alhaji mungode. Dady yace idan kin fita ki turo mani shi nafiso nan da asabar ya tafi. Tashi Momy tayi tace yanzu kuwa, ai dole Bilal yayi farin ciki idan yaji ka amince. Fita tayi tana mai nuna farin cikinta. ***** Sosai aka tarbi bakin da suka kawo kayan sa rana, babu b'ata lokaci aka saka biki nan da sati shidda kasancewar kowa ashirye yake. Haka sukayi masu sallama suka tafi cike da farin cikin irin tarbar da akayi masu. Umma baki yaki rufuwa ganin irin kayan sa ranar da aka kawo masu yawa, domin Mufty yayi kok'ari. Haka tayi ta yada ma Hamrah habaici ita da Hibbah. Hamrah kuwa tana tsakar gida tana ta wanke kayan da akayi amfani dasu, ga rana gashi suna da yawa, haka tayi ta aikinta tana jinsu domin bata da bakin magana. Zaune suke ad'aki ita da Malan Bukar bayan ta gama raba kayan sa ranar, anan ta mik'a ma Malan Bukar nashi dana danginsa, nata ta ware tana fad'in anan zan rabama 'yan unguwa da sauran mutanan arziki, sauran kuma abama Hibba domin itama zatayi rabo. Malan Bukar yace banga kin fitar dana dangin Hamrah ba ko acikin naki zaki aika masu? Wani kallo Umma ta bishi dashi, da sauri yace a'a ina nufin ko zaki basu ne? Kai bama sai kin aika masu ba tunda itama za'a kawo nata saboda atare nakeso ayi bikin. Cike da masifa Umma tace babu wani biki da za'a had'a, yanda Hibbah ta riga Hamrah samun miji dole ariga yin bikinta, haka kawai azo a had'e bikin akasa gane na 'yar gata, kai tsaya Malan, naga kamar kana so ka kawo mani wani kilibibi, to wallahi bazan d'auka ba, dole a banbance bikinsu. Matsowa yayi yana fad'in haba uwargida sarautar mata, ni na isa nayi wani abu ba tare da amincewarki ba, kawai dama shawara ce na kawo, amma ina so ki bari ayi bikin gaba d'aya da na Hamrah, kinga babu wanda zai gane bamu da kud'i, kinsan dai bamu da wasu kud'in da zamu sayi kayan abinci masu yawa da za'a dafa aranar biki, gashi kuma mijin Hibbah d'an manyan mutane ne, idan mukayi k'aranta zasu raina mu, amma idan muka had'a bikinsu kinga Hibbah ce zata ci riba, na farko ba ruwanmu da siyen gara, domin nasan Alhaji zai aiko da kayan abincin da za'a dafa, kuma nasan zai bani kud'i masu yawa kinga sai muyi amfani dasu. Murmushi Umma tayi tace shiyasa akace maza kunfi mata kaifin tunani, shiyasa nake sonka Malan, tabbas duk abinda aka kawo na Hamrah dole gidan Hibbah zai tafi, tabbas wannan shawara ce mai kyau, shikenan a had'a bikin kawai. Malan Bukar yace yauwa nagode da kika fahimce ni, kinga idan suka kawo kayan sa rana sai a aika ma Iyayenta na can. Umma tace haka za'ayi, amma ba duka za'a aika masu ba, zan aje sauran nayi kullin biki dasu. Malan yace an gama, anjima da yamma zanje na sameshi sai muyi maganar. ***** Sosai Bilal yaji dad'in yanda Dadynshi ya amince da maganar tafiyarshi, nan yayi ta masa godiya. Dady yace anya Bilal ba akwai abinda kake b'oye mani ba kuwa? Bilal yace bakomai Dady kawai ina farin ciki ne nima zan fara kasuwanci a waje. Dady yace toshikenan Allah ya bada sa'a, amma zakazo wajen d'aurin aure ko? Saurin d'ago kai Bilal yayi kafin ya mayar dashi yana mai jin wani d'aci azuciyarsa. Dady yace koda yake nima bazanso bikin ya d'auki lokaci ba akusa nakeso ayishi, tunda baka dad'e da tafiya ba kawai kayi zamanka bayan biki sai kazo kaga Auntyn ka. Runtse ido Bilal yayi hawayen bakin ciki suka ciko a idonshi. Murmushi Dady yayi ganin yanayin daya shiga. Gyaran murya yayi yace shikenan tashi kaje kacigaba da shiri zuwa asabar insha Allahu sai ka tafi, bani wayata nakira Malan Bukar inaso muyi magana akan sa rana ne. Jiki a sanyaye Bilal ya tashi ya d'auko masa waya, da sauri yabar falon saboda hawayen da yake b'oyewa sun fara zubowa. Yana fita Dady yayi murmushi yana girgiza kai, sosai ya jinjina halin dattako irin na Bilal. Bayan ya kira Malan Bukar anan yake fad'a masa dama anjima zaizo. Dady yace shikenan sai kazo munyi maganar. **** Zaune suke a k'ofar gidan su Bilal, bayan sun gama gaisawa Malan Bukar yace Alhaji kwana biyu ban l'eko ba, wallahi hidima ce ta tasoni gaba, kasan yau aka kawo kayan sa ranar yayar Hamrah, nan da sati Shidda za'ayi bikin, shine nace bara nazo naji ko kaima kana so a had'a da naka? Murmushi Dady yayi yana fad'in ai ni mai laifi ne ma, har yanzu na kasa zuwa naga amaryar tawa, kasan idan akace ka wuce abu sai karik'a jin nauyin yinsa, wannan dalilin ne yasa har yau na kasa zuwa mu gaisa. Malan Bukar yace haba Alhaji, ba dai na baka ita ba, ai ko baka je ba za'a kawo maka ita har gida, zamanin Iyayen mu ma su basa ganin matansu sai an kawo masu, dan haka ba komai Alhaji ba sai kaje ba, duk abinda yarinya take buk'ata nasan zaka iya wakilta wani yayi maka, idan tashigo gidanka sai kuga juna sosai. Murmushi Dady yayi yace nagode sosai, dan haka zan aiko da kayan sa rana idan yaso sai ahad'a dana Yayarta ayi gaba d'aya kaga anyi zama d'aya kenan ko? Malan Bukar yace sosai kuwa, gaskiya nagode, domin idan aka had'a nima zan samu sauki wajen dafa abinci, amma idan aka ce araba dole kowane biki sai an nema masa abinci idan wani bikin yazo, gashi ni kuma mai k'aramin k'arfi ne. Dady yace wannan ai ba wani abu bane, ni zan aiko da duk abincin da za'aci a lokacin bikin. Malan Bukar yace nagode sosai Alhaji Allah ya k'ara girma. Dady yace amin. Amma Malan Bukar ina so na tambaye ka, shin itama Hamrah mahaifiyar Hibbah ce ta haife ta? Da sauri Malan Bukar ya d'ago kai yana kallonshi cike da fargaba...... ***** ***** *In the memory of my late father Alhaji Hudu mai Agogo ,my his soul rest in peace amen* _*Rubutawa Nabila (maman khalil)*_ 👇🏻 Misalin karfe bakwai na safe motar honorable wata zafafiyar corolla LE ta tsaya dadai kofar gidansu Mufida,kai tsaye gidan ya shiga, wannan dama shi ba bako bane agidan,koda shigarsa ba abinda idonsa yayi arba dashi face fuskar masoyiyiar Mufida,taci kwalliya ta kece raini,sai kamshi take,take gabansa ya kama bugawa kamar zai fashe,da sauri ya dafe saitin zuciyarsa da hannun sa, kana ya kauda ganinsa daga kanta,Mufida ta fiskanci yanayi da yashi amma Sam ta basar,cike da faraa' ta amsa masa sallamar da yayi kana tai masa iso har dakin mahaifiyar tata,ashirye tsaf suka taddata,dan haka batare da bata wani dogon lokaciba Mufida ta dafe kafadunta kana ta kike hannunta dan taimakawa tafiyar tata, Shidai honorable ba abinda yake sai satar kallon kyakyawar surar da Allah yayiwa Mufida,ya rasa me yayi mata dataki amsar tayin soyayarsa,dadai rufin asiri na xamani yana dashi ga gidansa da km motarsa,ga uwa uba dangantakar dake tsakaninsu ta jini,dan da mahaifinsa da mahaifiyarta uwarsu daya ubansu daya,amma Sam ya kasa gane wane laifin yayi mata da take azabtar da zuciyar sa haka,yana cikin wannan dogon tunanin ne yaji maman Mufida tace "Subhanallah" Ay kua cikin sauri yakai hannunsa ya riketa gam gudun kada ta fadi,batare da ya ankaraba sai jin yayi hannunsa rike dana Mufida,gaba daya jikinsa yadau rawa, sakamakon wani irin tatausan laushi da yaji a hannun nata,turaren jikinta ya kuma bugar hancisa,cikin sauri ya xame hannunsa daga nata, ya wayence da cema mama "sannu badai kiji ciwoba ko?kibi a hankali wajen ne da dan ramuka " "A babu komai dana,Allah dai yayi albarka " mama ta bashi amasa dashi,wani siririn murmushi Mufida tayi,dan ta fahimci duk abinda ya faru dashi,amma ina ka makaro danni tini xuciyata tana wajen wanin ka ,ta fadi a xuciyarta. Koda isarsu wajen ganin likitan sun samu Dr safara bata karaso ba tukunnan,dan haka suka sami waje gaba dayansu suka zauna, mufida ta dakko wayarta tana dan danne danne amma shi gogan naka Sam ya kasa dauke idonshi daga kallonta,Allah² yake ma tadan kallo inda yake koya samu yayi mata wata yar alama dazasu dan keba amma Sam taki kallon gunda yake hakannan dole ya hadiye miyansa haka, Cikin xuciyar mufida tunanine kala kala take na yadda zata billowa wannan alamarin,ta kulla wancan ta kwance wancan,sai jitai honorable yace "Yauwa mama gatanan ma ta karaso,kinga harda mijinta ma yau" Wani mugun bugu kirjin mufida yayi take ta runtse idanunta gam, tana ammaton sunan Allah a xuciyarta,ahankali ta rika bude idanunta dan gudun ganin abinda zai bata mata rai,Dg Anas idanunta suka fara arba dashi ,yasa wani danyen Boyle milk color ,hularsa fara Sol haka ma takalminsa,fiskarsa sai faraa' take,take mufida taji kamar taje ta rungume shi a haka dan gaba daya ya gama tafiya da imaninta,murmushi kawai take ita kadai hade da saukar da numfashi a hankali,amma ayayin da idanunta suka fara hango mata Dr safara a daya gefen nasa, take ta tsinci kanta cikin matsanan cin kishi,musamman ma data ga kayan jikinsu iri daya babu wani babanci face na dinki,dan itanma farin cover shoe ne gamida farar wata rantsatsiyar purse sai dan siririn mayafi data nade kanta dashi,tayi matukar kyau,kana gani kasan suna cike da kaunar junan su,dan sai murmushi kowannen su kema junan su,ana tafiya ana wani magana kuskus File din maman mufida shine na biyu akan layi ,dan hk batare da bata lokaci ba ana gama ganin na farko aka kira sunanata,honorable yaso ya biyosu shima,amma mufida ta dakatar dashi ,gudun karya karya mata budget dinta,ba yadda ya iya dole ya hkra,cike da fara Dr safara ta tarbesu hannun biyu biyu,harda dan tasowarta ma ta taryi mama gamida zaunar da ita kan kujera a hankali,amma fa duk wannan halaccin mufida kallonsa take a matsayi kisisina irin na mata,dan haka ma ko gode mata batai ba illah ma kara tsanarta da tayi,Dr safara tayi nisa wajen tambayar mama abinda ke damunta,harma ta bukaci data kwanta kan wani gado dan duba ta sosai,mufida kuwa idanunta ba abin da yake hangen illah wajen da wayar Dr take ,allah ² take hakalinta ya dauke daga wajen tai wuf ta dauki wayar,ana haka cikin saa' kuwa tayi kamar ta yarda wani Abu a kasa,tasa hannu ta janyo wayar,amma cikin rashin saa' ansa mata security, ranta kuwa yayi mugun baci, ba dan tasoba ta maida wayar kan table ta ajiye, ajiye warta keda wuya sai ga kira ya shigo wayar,koda Dr taji irin personal ringing tone din data saka wa mijinta ne,tai gagawar cewa mufida "Dan Allah yan mata yi picking call din kidan karamin a kunne na hannuna nasa safar hannu pls," Ganin yadda reaction din safara ya canxa dajin karar wayar ,gamida irin kalamar soyayan dake cikin wakar ringing tone din yasa mufida tasha jinin jikinta,dan haka kallo daya taima lambar ta haddace ta akanta ,sannan tai picking call din kamar dai yadda Dr ta umarceta dayi,Allah ² mufida take subar wajen danta samu ta gabatar da kanta ga Dg Anas, amma sakamakon gwaje gwajen da aka sakasu ga kuma layi da suka tarar,dan ma honorable yana nan bai tafiba, sai bayan azahar sannan suka samu suka koma gida,honorable yaso ya kebe da Mufida dan su samu sundan fahimci juna, amma Sam taki bashi dama, sai cemai tayi ta gaji yanxu ya dawo gobe, hakannan dole yabi umarninta dan azauna lafiya. Mufida ta zayyanawa Alawiyya dukkan abinda ya wakana a waya, hakan nema yasa ta jinjinawa kawartata sosai da wannan na mijin kokarin da tayi,sannan ta shawarceta da kada ta kirashi yau ta bari sai gobe adaidai lokacin da take ganin matarsa na wajen aiki, hakan kua akayi. Mufida dai dan zumudi da jin dadi dakyar ta samu bacci ya dauketa,amma duk da haka xuciyarta ta kasa samun natsuwa dan batasan wane irin tarba zaima soyayarta ba Misalin karfe goma na safene mufida ta lalubo lamvar Dg a wayarta,Wanda tuni ta sanya masa suna da *HEART COOLER* a wayarta,gabanta na faduwa tadai daure ta dannan alamun kira,sannan ta kara a kunnenta,kirjinta yana ta bugu fat fat kamar xai fado kasa,. ASSALAMU ALAIKUM taji an fada daga daya bangaren. Muje xuwa😃 ******** ******* *Alqalamin Nabeela Dikko* ✍🏻 👇🏻 "Mallam Siddiku Shantali (mahaifin Aleeyu)Da Malam Halliru Ya'u (Mahaifin saleema)Duk suna zaune acikin unguwa Daya( Rijiyar Barga Argungu)Kasancewar akoda yaushe suna haduwa a massalici ana zaman zumunci da mutunci ga kuma maqotaka yauma sun hado a masallaci bayan an kammala sallar subahin basa fitowa sai rana ta haska wajajen 8:30am hakan."Nan ne bayan sun gaisa Malam siddi ke jajantawa mahaifin saleema dangane da duk abinda ya faru komai bai rage ba dangane da jawabin da Inna shatu(matarsa)Ta labarta masa a Daren jiya Wanda Aleeyu ya shaida mata har sayarda gidansa da saleema tayi!." "Malam halliru ko tun yana tsaye har yakai zaune saboda mamakin Halin yarsa!"Hawayen takaici suka zubo daga idanuwansa!"Yanzu da matuncinsa da iliminsa amma ace yau yarinyar gidansa ce ke ta asa agidan miji!"Duk tarbiyar da tsare gida da yake nuna masu!"Baisan da wace kalma zai bawa mallam siddi da dansa Aleeyu hakuri ba!" saboda kan shi ya daure sosai!"To ina saleema!? dan shi baiji motsin saleema agida ba!" kuma ko mahaifiyarta baiji tana zancen ba."Ran shi ya sosu dan shakka ba yayi saleema tayi asarar miji nagari kuma bazata samu kamar Aleeyu ba." "Murmushin Wanda yafi kuka zafy mallam halliru yayi tare da share fuskarsa!" sannan ya ce,"Mallam siddi ko da baka fada min wannan maganar ba nasan saleema ce batada gaskiya domin ba ta da kirki!"Yaron nan Aleeyu yayi matukar hakuri da ita,Badan shi bane da tuni an fara mata kirgar aure!"Dan Allah kada kuga laifinsa kuma mun gode Aleeyu ya cika d'a nagari yanada mutunci nasan cewa yagaji da halin saleema ne kuma hakan da yayi shi yafi dacewa toma uban wa tasaye da kudin gidan!?!"Shiyasa banganta ba!"Saboda tasan cewa zan iya karyata a gidan nan!"Shi ne dalilin kin zuwanta!"Amman watakila tana gidan kanwata Bintu(Gwaggonta) yanzun nan zan bincika idan na koma gida!" "Mallam siddi yace kasan yaran yanzu Idan ka haife su baka haifi halinsu ni kaina raina baiyi dadi ba saboda Aleeyu ya yanke hukunci batare da sanin mu ba!"Halin yaran zamani!"Kenan abin takaici ba gyara bare ta koma.... !" "Haba mallam siddi....aiko da akwai gyara a auren....wallahi saleema bazata koma ba!"Sai dai na aura masa kanwarta.....ko yanzu Da ace duk qannanta basuyi aure ba da zan ba Aleeyu auren su!"Dan ni yanzu na yafe saleema kuma na debe ta acikin yaran....."Dakata mallam Halliru kar fushin zuciya ya kai ka ga barna kaimata fatan shiriya kada kai mata baki Dan Allah!"Mallam siddi yace cikin yanayin tausayi..." "To bakomai nagode Malam siddi Dan Allah ayi hakuri kuma duk inda takai kudi gidan Aleeyu za a mayarwa masu su!"Ya koma gidansa!"Ba komai Aleeyu ya yafe gidan da kudi ku bar mata nan dai mallam siddi ya zayyanewa Mallan halliru irin abin arzikin da Abdul Hafeez abokin Aleeyu yayi musu har sabon gida da motar da yabashi."Murna mallam halliru yayi tare da masu fatan alheri!"Daga nan sallama sukayi da juna kowa ya nufi gidansa." "A zuciyar mahaifin saleema yana Allah wadai da halayenta saboda neman tsiya ga arzikinsu ya dawo amma takasa zama taci arziki ta gwammacewa ta dawo gida da zama."Da haka ya shiga gidansa cikin bacin rai batare da bata lokaci ba ya labartawa Luba(mahaifiyar saleema)komai da ke faruwa saboda yasan cewa ko ita batada labari Dan saleema ko shawara batayi da uwarta bare qannanta!"Inna luba da kukanta da hawaye ba kalar zagin da batayiwa saleema ba!"Saida mallam ya koma bata hakuri!"Ta ce mallam barni nayi kukana mana meyasa saleema bata gane abinda muke mata dubi arayuwa!?Yarinya sai son shagalin duniya kamar bazata mutu ba!"Wallahi ta cuce mu akullum burin shi ne yaranmu su kasance sahun farko acikin jerin *MATA JIGON AL'UMMA* amma ita taki, ta taka muhimmiyar rawa arayuwar gidanta,da ta al'umma!"Yanzu da ta kashe auren uban mi zatayi agidan!"Tazo ta zauna wallahi daga yanzu bazan qara komai ba agidannan matukar saleema tadawo da zama aciki sai na azabtarda ita kamar baiwa!"Sai ta gwammacewa kidi da karatu...."Shegiyar shedaniyar yarinya da batasan arziki da mutunci ba!"Yanzu tana ina mallam....!"Shi ne nake tunani ko tana gidan gwaggon yara!"Hakane bazata wuce can ba!"Yanzu ki shirya muje har can mu ci mutuncinta!"To mallam kafin nan ka karya mana...."Bazan iya cin komai ba luba bakin ciki saleema ya kosar da ni!hakuri zamuyi mallam Allah ya shirya mana."Ameen luba ki sauri ki fito muje...."To yanzu zan shiryah!..luba tace"Tare da shiga dakinta domin ta kimtsa..." "Bayan Aleeyu yayi wanka shiryawa yayi cikin yadi kaftan miyon goro da hula."Yayi kyau matuka,Sai rama da yayi acikin yan kwanakin nan,Ya dade yana nazarin kan hukuncinda Babansa zai yanke masa domin yana da tabbacin inna ta sanar masa komai zuwa yanzun."Gidansa ya rufe ya fada mota direct wurin sana'arsa ya nufa da aqalla yau kwanan sa uku bai tafi ba." "Sallau na shan rake ya hango mota shakka ba yayi oga Hafeez Dan Sudan dan hakan yake kiransa,Da sauri ya qarasa jikin motar yana washe baki,bayan anyi parking tun kafin ya bude motar sallau ya bude masa sai dai me Aleeyu ya gani...." "Baiyi mamaki ba Dan yasan cewa aminin juna ne da oga hafee." "Murna sukayi sallama da gaisuwa kana sallau yace mallam Ali lafiya ko kwana biyu!?"Wallahi ina batun nafara neman gidanka na binka ko kana lafiya kasan halin rayuwa..." "Lafiya qalaw Malam sallau ya kokari ya aiki."Inji Aliyu. "Da godiya,Ali ina maigida na ga yau kai kadai ne." "Hafeez ya koma Sudan saidai wani satin zai dawo daman wucewa zanyi nace bari na biyo mu gaisa." "Nagode mallam Ali.Ohni sallau dare daya Allah kanyi bature jibeka Ali kmr bakai ba kaga ikon Allah."Yanzu kaida wankau sai kallo."Ya Allah kace mu zamou."Kai kuma Ali Allah yaqara arziki ya kauda kaddara!"Sallau yace yana farinciki." "Ameen sallau nagode sosai,Yanzu zan wuce sai naqara dawowa Aleeyu ya ce yana tausayin sallau!"Dari biyar ya zaro a aljihu yabashi cikin kudin da Hafeez ya barmasa yana shan Mai a mota." "Da murna sallau ya karba yana godiya,Ya ce Ali jeka ka zauna ga. alama baka koma wanke motar nan ba yanzu zan wanketa Dan tayi datti."Ba yadda Aleeyu baiyi ba Dan sallau yabar motar amma fafur yaqi sai da ya wanketa tatas,sannan sukayi sallama Aleeyu ya nufi gidansu sallau ya koma bakin aikinsa." "Duk abin nan da akeyi fatty qawar saleema batada labari ko yanzun nan ta kira wayar saleema da laila duk basu daga ba hankalinta ya tashi matuka,motarta ta hau direct gidan saleema ta nufa wayam bakowa a rufe!"Akalar motar ta juya zuwa gidan laila ko zata same su a can." "Inna Luba tana shirin sanya hijab,sai sukaji saleema da lailah...da sai yanzu suka yanke shawarar shigowa daga ciki.."Mallam siddiku ne ya amsa musu fuskarsa a daure!"Wani mugun kallo inna luba ta watsa musu mai dauke da tuhuma!" "Nan take gaban saleema ya dinga dukan uku-uku!"Kar dai aikin Malam baiyi ba!"Wayyo na shiga uku ga inna da Baba!"Tace azuciyarta," afili ko sassauta murya tayi tace lailah na shiga uku!!!" Lailah ta kama hannunta ta rike tace "Ki cire tsoro a ranki saleema bazasu iya yin komai ba, ke dai ki zuba ido ki kallo ai mallam baya aiki ya rasa ciii........." *Caap wasa farin girki,abin mamaki baya qarewa ace lalacewar zamani har ya kai yara suyiwa iyayensu asiri!? Sanadin furucin da lailah tayi ne yasa alqalamina subucewa saboda tsoro!da mamakin son zuciya irin nasu. Kubiyoni domin jin yadda zata kaya*..... ****** ***** *Alk'alamin* *Nabilancy Luv💘* ( *Auntyn S&S*) 👇🏻 Duk yanda humaira taringa ihu tana bashi hakuri akan kada yatozarta ta kada yai mata sharri Amma khamal bai kulaba yatoshe kunnuwansa yaringa ci Mata mutunci yana cewa tafito tafitar masa agida DA ita da yaranta domin bazai zauna DA fasika ba. Maza tundare bai mataba waitaje tanemowa cikin jikinta uba Matuqar tausayi Humaira tabani Ya nunata da yatsa "nabaki awa daya kitattara komatsanki da kika tabbatar nakine kifucen daga gida kafin nadawo kada kitaba abinda nasiya da kudina iya wanda yazama naki kadai nace,inko na dawo natarar baki futaba walh kinji na rantse ba sani ba sabo sainasa anci mk mutunci domin da "yan sanda zanzo Yana gama fada yai waje Ta tattara yaranta ta rungume tana kuka ranta na mata suya Bata taba jin tsanar khamal ba sai yau bata taba nadamar zaman Aure dashiba saiyau dayai mata sharri ,tabbas da ace tanada inda xataje tazauna taji sanyi aranta da tatafin kamar yadda ya bukata Awa biyu da futarsa sai gashi yadawo da motar yan sanda tadauka wasa ne abun tadauka fada kawai yayi ashe har ransa ne Kawai saijin tayi sunshigo har ciki sunbata izinin futa cikin minti talatin suna jiran tafuta surufe gidan Shi ko kallonta baiyiba yadauki abinda zai dauka yafice yabarsu da ita Yaran sukaita kuka suma domin su twins sun dan fahimta Amal dayake so acknsu ma yau data kama shi fuzgewa yayi ya turarta don itama yau yaji zarginsa akanta yamotsa Haka yafuce zuciyarsa akekashe babu tausayin su Ack Tana kuka tana hada komatsanta dana yara a akwati da buhunhuna Data hadasu guri guda saita zauna akusa da kayan tahau kuka ta rumgumo yaran abin tausayi "Yan sanda su biyune dayan yace "malama ke muke jira ki futa mukulle masa gida yabamu key. Takasa daga ido takallesuma domin idonta yayi mata nauyi dan tsabagen kukan da tasha Dayan dan sandan yace "mukama mata kayan mukai mata waje tunda naga tayi nauyi bazata iyaba Haka suka kama mata kayan suka ringa kai mata bakin get har suka gama sannan suka dawo suka bata umarnin fita Ta hada kan yaranta suka fito waje tana rungume da baby Nabeelah sai Amal data kama hannunta twins nabiye da ita suna kuka Tanaji tana gani suka kulle gidan suka tafi Abinsu to anbasu umarni ankuma cikasu da kudi dayake dai suma marasa imanin ne Wata makwabciyarta tafito taga abinda yafaru tahau tambayarta ko meye dalili? Bata boye mataba ta zayyane mata komai Maman khalil ta kama baki tace "nashiga uku ni Aisha bantaba jin irin wannab tijara da masifa ba sai yau keko me kikayiwa ubangijinki har haka take faruwa dake?tabbas inkinsan akwai wani babban zunubi da kika aikatawa Allanki ko iyayanki maza kinemi yafiya domin Allah najarabtar bayinsa da abokan zama naki yayi worst maman twins innice baxan iya daukaba walh,tabdijan wannan wane irin wulakancine haka,matarka ka koreta kasa arufe mata gida,ga yara, gaskiya inxan baki shawara kidauka to bazata wuce na ki mance dashiba ki kama Allah,ki kama yaranki gaba inkinyi hkr zakiga sakamako mekyau don Allah zai jarabceshi agaba kuma dan yaga kina sonsanefa maman twins dan Allah kimance dashi. humaira tace "mmn khalil ko da danyaga ina son nasama dai baiwuce tsanar dayaiwa haihuwar da nake yawan yi akai akai ba,kuma baya son haihuwar "yaya mata.na dade da fuskanta yana nunamin karara ina gani tunda baya daukarsu baya nuna musu soyayya. Mmn khalil tace "ikon Allah.kai wannan khamal dai baiji dadinsa ba meye illa a haihuwar "yaya matan? "Yaya mata ai Rahamane kuma *mata ai jigon Al,umma* ne kisha kuruminki kada kisa damuwa aranki Akwai Allah kedai kimika lamarinki ga ubangiji kawai. Humaira tashare hawaye ta murmusa tace "nagode sosai da shawararki zanyi amfani da ita. "to yanzu ina kika nufa ? Iyayanki agarinnan sukene? Ta gyada kanta tace "E. mmn khalil tace "to bari naje nayiwa kanin mijina magana baifita aikiba yanada "yar k'urkura saiyazo yakwasar miki kayan yakaiki har gidanku. gaban humaira saida yafadi data tuno iyayanta amma saita dake tace "to nagode. tananan tsaye ba dadewa saiga mannir kanin mijin Aishan yazo da "yar kurkurar yadebar mata kayan yaloda amotar yace tashiga tashiga gaba itada yaranta yatambayeta sunan unguwar tagaya masa yaja suka tafi ******* koda suka shiga cikin unguwar ita taringa nuna masa hanyar dazata kaisu gidan nasu har suka isa kofar gidan gabanta bai dai faduwaba Zaisauke mata kayan tace yadakata taje tadawo tukunna. yaranma cikin motar tabarsu baby Nabeela tayi bacci tana jikin hussaina atsakar gida ta tarar da iyayan nata Babanta zaifuta ummanta tabiyoshi tana masa adawo lfy. Sukai turus fara.ar fuskarsu takau kamar wanda sukaga mala,ikan daukar rai ta dake taje garesu da sauri ta durkusa tana gaidasu babu wanda ya amsa babanta da alamar yafi daukar zafi da ita yaharzuqo tareda nunata "uban meya kawoki garemu?muna fuka zoki fuce kafin na qonaki kamar yadda na alqawurta ko kinsake zuwane danki tadamin mikin da kikaimin kinmanta nacireki ackn yarana?dakikiya wacce ta fifita saurayi akan iyayae. Ummanta tayi murmushin bakin ciki tace "a,aha Baban yusufa aidaka barta munji abinda ke tafe da ita.kasani ko anzo gurinne?kasani ko sako ta yayi shine takeso ta dawo... "gidan uban Wa zata dawo? To walh ko bayan raina ban yarda tadawomin gida ba.banyarda kikarbeta ba.koda khamal dinne ya mutu bazan yarda na rikekiba sbd gaba zaki iyayimin abinda kikai min abaya. Nikuma na dade da yafeki ckn yarana.dan haka kiyi gaggawar barmin gida kifita yanzun nan ko kuma kifuskanci wulakanci. tafashe da kuka Wayyo Rana zafi inuwa quna. Duk da dai basu barta tayi maganaba amma ta furta kalma daya jal *"Dan Allah ko baxaku karbeniba kuyafemin Nayi Nadama.*! "zoki fita nace!mutuniyar banza. Babanta yace afusace kamar zai daketa Ta mike daga gabansu da sauri tafuce tana kuka Tana futa tashige motar da sauri ckn kuka tace da mannir "Dan Allah muje ka kaini Sharada Gidan kawata. mannir yaja motar sukai gaba wanda aransa yahau tambayar ko iyayanta sunrasune bata saniba?toko matar uba gareta ba uwarta agidan? baisamu amsar saba har suka akofar gidan Ashanty saida taga gidan Ashanty Arufe kana ma tatuna ashe tace mata tayi tafiya itada Ahmad to yanzu ina ta nufa Alhalin Zee ma tace taje semener kaduna ina zataje kenan? takira zee awaya saitace mata taje gidanta ta zauna gobe zata taho da sassafe akwai key dinta agun makwabciyarta zatayi mata waya saita karba ta bude gidan. tagaya mannir inda zai kaita unguwar yakasai cikin gari ba bata lokaci yajuya da ita zuwa can shitausayi ma take bashi koda suka isa yakasi ba bata lokaci tana dira akofar gidan tashiga gidan dake jikin gidan zee din takarbi mukullin gidan zee din tabude ta shigar da yaran shikuma mannir yahau shigar mata da kayan takawo dubu daya tabashi dayake tanada kudin ajakarta amma fafur mannir yaki karba yace shikam dan Allah yayi mata komai tayi tayi masa godiya don yayi mata komai kam Tazauna afalon zee tayi tagumi Amal da Baby na jikinta ga dan cikinta sai juyi da motsi yaketa mata akai akai hassana tace da ita "Mummy Abba zaizo nan? ta girgiza kanta kawai hussaina tace "mummy Meyasa Abbanmu yakoromu daga gidanmu me kika masa yadawo damu karamin gidannan. "babu komai. Kawai tace tana share hawaye Amal sarkin wayo itama tace "mummy ni baxan kwana anan gidan ba bana so agidan Abbana zan kwana nidai. Humaira taji wani daci ackn ranta yarannan suna son Abbansu dayawa Amma shi baya sonsu wannan wace irin rayuwa ce? Allah ka kawo min dauki. tafada cikin ranta 4 stars sukace "Amin......