Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ Cool novel, makeup and kitchen2⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen3⃣) WHATSAPP NO: +2347039625239 [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖 MASOYAN JUNA💖 By sauwama Note!idan Kinsan bakida aure karki karantamin buk 1 Tafe ya ke cikin gjy da yunwa ya hango yara mata biyu zaune a bakin rafi babbar ba za ta wuce shekara 13 karamar kuma 11 babbar na wanke kaya karamar kuma na wanke wanke sai wakarsu suke na gada cikin harshen fulatanci. Karamar ce ta fara hango shi, ta zaro Ido tare da fadin adda ra gado burtoyi daga ladde wato adda kalli wani mutum ya fito daga daji yayar ta dago cikin Sauri tare da mikewa daidai lkcn da ya iso inda suke cewa yake taimaka min da ruwa, ruwa ruwa da Sauri cikin harshen fillanci yayar tace da kanwar ta miko mishi ruwa a cikin copunan da ta wanke. Ta kawo mishi ya sha sannan ya zauna yana maida numfashi su kuwa tsaye suka yi akan shi sai da ya nutsu yace musu dan Allah yana so su nuna mishi gdan me gari suka ce to. Tattara kayayyakinsu suka yi suka dauki banyan gida acewar su sai sun fara sanar da inna . Ko da suka isa gda lawal ya sanar da inna cewan shi asalin dan meduguri ne en boko haram ne suka addabi garinsu shi yasa ya gudo yanzu haka Bea San inda mahaifiyarshi da matarshi da dansu daya dan kimanin shekara biyar suke ba shima ta kansa yayi domin ruwan bamabamai suka musu cikin dare. Inna ta tausayi mishi sosai tace ba damuwa yana iya zama dasu kasancewar tunda baffa ya rasu babu wani na miji a gidan amma kafin nan sai sun je sun fara sanarwa da me gari tukun na [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 Page2 By sawwama Amin For comment +2348027716077 Lawal ya cigaba da zama a gidan inna yana taeimaka mata da kiwon shanunsu guda hudu yayin da laure ke kai nonon shanun da man shanun kasuwa. Inna rabi er asalin rugan malam Ibrahim ne da ke cikin kauyen tilden Fulani dake karamar hukumar toro a garin bauci mijin ta baffah mudi ya rasu ne bayan haihuwar karamar er su dija da shekara bakwai , Laure da dija suna ya'yanasu da suka mallaka. *** *** Shekaran lawal daya tare da iyalin inna rabi a lokacin shekarun laure 14 ta kasance shiru shiru ga ta da kunya hakan yasa bata fiye Shiga harkar lawal ba tsakaninta da shi gaisuwa sai in zai dan koya musu karatun boko kasancewar ba wai suna boko bane sai mahammadiya, yayin da dija ta kasance me dan karan surutu da rigima. A wannan tsakanin ne kuma ya kamata ace laure ta fitar da mijin aure amma abin mamaki babu ko saurayi daya da laure ke tsayuwa da shi s osai abin ke damun inna ta rasa dalilin da yasa ertata taki tsayuwa da saurayi duk da dumbin masoyan da take da shi, abinda basu sani ba laure lawal ne a zuciyan ta. Tayi iya kokarinta dan ganin ta cire shi a ranta abin ya gagara ganinta dan birni da shi yaushe zai sota, bangaran lawal shima haka abin yake ya dade da soyayyar laure er Fulani a ranshi amma yana kokwanto baza a bashi ba tunda ba wai sanin asalinshi sukayi ba duk da kasancewar yana da mata har da yaro Wanda Bea San suna raye ko mace ba hakan Bea hana mishi jin soyayyan laure har cikin jijiyoyunshi ba. Inna na lura da takunsu dukka rana daya kawai ta kirasu ta shaida musu tana so su hada kansu zata je ta sami en uwan baffah a samusu rana [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 Page3 By sawwama amin Ko da inna ta Jewa baffanin laure da batun ba suyi na'am da zancen haka ta dage ta tubure har aka yi auren cikin rufin asiri kasancwar lawal b ea zauna ya dogara da kiwon da yakewa inna ba ya ari gona yana noma sosai suci har su siyar. Ba karamin rufin asiri yake samu da noman nan ba Wanda har ya kai shima ya dan sai awakansa yana kiwo kuma yayi gini lakanshi me daki biyu da bayangida da madafi, cikin rufin asiri aka kai laure dakinta Wanda bayan inna ba Wanda ya kai dija murna itama zata dinga zuwa gidan addanta. **** **** **** Ba afi wata uku da aure ba Allah ya albarkaci auren laure ta samu ciki, zama me tsafta cike da soyayya da fahimtar juna ke wanzuwa tsakanin lawal da laure. Haka akayi ta renon ciki da dija har ciki yakai wuce watan haihuwarshi sai da laure tahaura wata goma da sati biu ta tashi da azababbiyar nakuda Wanda tayi kwana uku tana Abu daya haka da teimakon Allah da adu'o I aka samu laure ta sunkuto zandediyar yarta fara sol tabarkallah ku ko ya kuka ga jinin Fulani da shuwa.Arab din usul zata kasance ai sai dai gdy. Amma sai me jini ke fita daga jikin laure kaman an yaka rago da kyar aka shawo matsalar kwananta uku da haihuwa Allah ya karbi ran abinshi, innalillahi me karatu fadin tashin hnkln da bayin Allah na suka Shiga yana iya cinye min caji . Lawal yayi kuka kamar ransa zai fita yana tausayawa er jaririyarsa hankalinshi kuma ya koma gida wajen danginsa kwanan yarinya bakwai aka Mata yanka aka mayar mata da sunan mahaifiyarta kwananta goma a duniya lawal ya roki inna ta cigaba da kula mishi da er sa ya danka amanar er sa awajan dija Wanda take shakara 14 kuma ta kusan aure yana kuka suna kuka ya tafi domin dubo halin da ahalinsa suke Kafin yazo ya tafi da diyarsa. **** **** **** Yarinya ce er kimani shekara Tara tana ta saurin hada kayan tallan nononta zuwa cikin garin tilde kasancewar yau talata kasuwar garin, umminta ce ta fito daga daki cikin fillanci take tambayanta ko ta samo me mashin din da zai kai ta saboda jarkan nonon da customer dinta yace ta kawo mishi ta gyada kai cike da nutsuwa Laure kenan ba inda ta baro halin mahaifiyarta na sanyin hali amma da dan karan ruko. Sallama idi me mashin yayi ya shigo ya gaida umminta dija er kimanin shekaru 23 ta amsa ya dau jarkan nonon suka yi sallama suka tafi. Kwalla ne ya cika idon dija tana tausayawa halin da suke ciki ba na rashin abinci ko sutura ko wajen kwana ba ah'ah sai na rashin gata lawal bea dawo ba tunda ya tafi yana raye ko mace oho, inna ta rasu bayan tafiyan lawal da shekara hudu. Ita kuma auran ya gagara daga me cewa bata haihuwa sai me cewa ba zai iya da hidimar er da ba tasa ba Allah sarki duniya mutane sun manta da da na kowa ne a en shekarun nan auranta hudu shi yasa ta yanke shawara ajiye aure a gefe. [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 Note! Idan Kinsan bakida aure karki Karan tamin buk Page4 By sawwama amin une take tana damun fura tana kuma duba hanyan Sabon customer dinta da yace ta kawo mishi jarkan nono. Kirarrun motoci ne suka jero guda dukkansu baqaqe ne masu baqin glass suka yi packing a tsakiyar kasuwan da sauri fadawa suk a bude kofofin Motan gaba da nabaya suka zo suka bude motar tsakiyan sai me😳customer dinta ne ya fito shi da wani breathtaking stunning looking guy fari ne qal dukkansu suna sanye da baqaqen kananan kaya da bakin shades ( eyeglasses). Tsaye dayan gayen yayi a jikin mota yana ansa waya dukka dukka ba za su wuce shekaru 21 zuwa 22 ba customer dinta ne ya iso in da take ya sakar mata murmushi tare da cewa kanwata ya dai? Ina alqawarinmu maqut ta hadiye yawu dan ta tsorata da ganin fadawa sbd wancan zuwan shi kadai ya zo a mota bata taba zaton dan sarki bane. Tafi ya dan mata a kusa da fuskanta ta dawo hayyacinta tace emm amm gashi nan ta nuna jarkan da hannunta ya kuma yin murmushi kadan da alama yawan murmushi dabi'arshi ce sabanin dan uwansa da fuskarsa a murtuke ko da yake wayan ma, yace toh dan damawa dan uwana furar taki ki miqa mishi ni kuma bara in yiwa wadancan magana suzo su dau na jarkan Kafin ya gama rufe baki ta dau sabuwar robar furanta ta fara damu da ta gama ta dauka ta nufi wajen shi durqusawa tayi daga dan gefe tace yallabai ga furar be ji ba hakan yasa ta Kara maimaitawa cikin slow ya juyo idonshi suka sauka a kanta yace excuse me, da ni kike? Duk da bata san me ya fada daga farko ba amma ta gane me yake nufi. Tace fura na kawo maka kasha..... Kafin ta gama rufe baki ya daka mata wani tsawa tare da fadin what! U most be stupid for u to think i will drink something from ur filthy hands shure ta yayi ita da furan nata a take kuma ya ordering bafada ya Zane ta second week daya be Kara ba ya fara tsula mata dorina hankalin farooq ne ya yo kansu da gudu yazo ya Shiga tsakaninta da bafadan yace yarima lafiyarka me er yarinyar nan tayi maka zaka sa a doketa? Mal ka rufe min baki could u imagine wai furanta ta kawo min insha ko da nace bana son dahuwar fura da dambun masarauta bance har da nonon ba beside in ma zan sha fura sai insha daga wannan disgusting being din haba bestie habaa.... Ya ja maganan tare da hura hanci. Farouq kasa magana yayi dan takaici ya wuce yaje ya dago Laure tare da share mata hawaye yace kanwata kiyi hkr haka yake ga kudin nonon ta noke kafada ya marairaice fuska yace yi hkr ba danni ba plsss ganin da tayi gaba daya hnkln en kasuwan na kansu yasa ta karba ta tattara komatsanta ko sauran nonon ma ta hkra sa sayarwa yay. [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 Note!idan Kinsan bakida aure karki karantamin buk Page5 By sawwama amin Tafe take tana kuka ko mashin ma bata hau ba duk da irin nisan rugarsu haka take tfy a kasa ga zafin rana. Tana isa ta dire kayan tallanta a tsakar gida ta daura kudin da farouq ya bata a kai tayi shigewarta daki tana kuka. Dija ta fito daga ban daki zata yi alaula sai taga kayan tallan laure ga wasu maqudan kudi a kai ta kai hannu ta bude taga ga nonon a ciki da sauri ta nufi daki kwance ta sameta tana rusa kuka a kidema ta karasa wajenta tare da dago ta tana tambayanta me ya faru ita ko ta kasa magana sai kuka take yi hankalin dije ya masifar tashi kasancewar laure me garin jiki ce xaka rantse ta kai 13 kar dai an mata barna ne ai ba shiri ta kai hannu tana daga zaninta da sauri laure ta kai hannu ta tare tana Kara fashewa da kuka hannu dija ta cire ta wanke ta da mari tace to kiyi min magana kin sani a gaba kina kuka ke da waye me aka miki da kyar ta tsai da kukan ta fada mata abinda ya faru shiru tayi na wani dan lokaci Kafin tace inshaa Allah daga yau kin daina zuwa siyar da nono ke kadai nima nayi ganganci ta fada tana share hawaye. **** **** ***** Najeeb Sa'eed Abdulqadir da ne da ga mai martaba Sa'eed Abdulqadir da hajiya Najwa shine da na biu a wajen su babban yar su ta macece tana aure a abuja hajiya lailah kenan sai Najeeb sannan auta khaleesa Wanda take da shekaru 9 yanxu haj najwa asalin mutuniyar India ce a UK suka hadu da sa'eed a lokacin shi ya kusa gama karatun shi da kyar da sudin goshi aka yarda sa'eed ya auri najwa kasancewar shi dan gidan sarauta ya'yansu uku jal har yau bata Kara haihuwa ba anyi anyi sa'eed ya qara aure yaki shekansa yanxu goma a kagaran mulki yanxu an matsa mishi yayi aure. Dakin mami ya Shiga ranshi a bace ya zauna sai huci yake shi kadai kallonshi tayi tuni hnklnta ya tashi ganin sanshi a bace sosai take jin najeeb a ranta kasancewar shi da namiji jal kansa ta dafa tace ya akayi ne sultan? Kaman me jira yace mami wai dan Allah baza a nemo masu dafa furan man da dambu a kauye bane? [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 By sawwama ameen Page 6 Note! Banda yammata Oh ni najwa ni na rasa dalilika nakin furan bororin gidan nan, yatsina fuska yayi yace mami basu fa iya bane ke baki ji difference da Wanda faruoq ya kawo ranan ba? Tace naji yace toh ni irinsa nake so cike da shagwaba ya karashe maganan. Murmushi tayi tace an gama sultan turah baki yayi yace ni bana son sunan nan da ba wanisarauta da zanyi Kafin ta bashi ansa faruq ya shigo tsaki ya ja ya Mike ya fita dan har yanxu haushin juna suke ji harararsa faruq yayi Kafin ya zauna yana gaida mami ta ansa tana fadin ya dai umar yayi murmushi yace oh mami ke dai komi naki daban ba kya kiran mutane da sunan da ake kiransu naki dabban dariya tayi tace gidanku umar ba sunanka bane ko shi din ba sultan bane? Shima dariyar ya tayata tace wai me ya hada ku kuma? Tsaki ya dan ja Kafin ya bata lbrn abinda ya faru ta jinjina kai tace oh halin da ba na sultan ba a ina ya samo wannan halin kuma wlh mami that is wat I have been wondering tace toh Allah ya kyauta yanzun ma wata fitinar ta shigo da shi itama ta fada mishi yanda suka yi, numfashi ya sauke yace mami dan allah ki bar min nemo masu dafa furar irin wanda na kawo ranan din tace to faruq kai da nake sa ran zaka borno karbo sakon amminka Kafin ku wuce kasan fa saura 5 days ku tafi yace inshaa Allah gobe zan kawosu in yaso jibi maje bornon da najeeb itama ammin ta kagara su dawo Nigeria shi kanshi abi din ya gaji da can ina ga by next yr zasu dawo su bar mu a can. Ai tama yi kokari Cewar ammi ni gani shekar kusan 30 a Nigeria amma in kewar kasarmu ta dameni kaman inyi tsuntsu in tafi dariya sosai faruq yayi yace ayya mami pillow ta wurga mishi ya tashi ya fita yana dry yana isa Palo dinta bororinta ya gane a durqushe suna jira ace musu kule suce cass. **** ***** **** Najeeb da faruq abokanai ne sosai tun daga jss1 a Turkish international suka hadu suka qulla abota da ta kai har iyayensu yanxu haka karatunsu suke a rasha inda iyayen faruq ke zaune tun bayan shigansu js2 suka koma can sai ya kasance a karkashi kulawar masarautar bauchi, dukkansu biyun law suke karanta. Najeeb bashi da magana yana da hkr sosai amma in zafin ran ya motsa ba a magana dan har tashi jijiyoyinka kanshi yake be cika murmushi ba balle sabanin faruq hohoho ai ba a magana akwai tsokana da barkwanci akwai son mutane. [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 By SAWWAMA AMEEN Page7 Note: Dan Allah idan Kinsan bakida aure karki karanta please and please matan aure zalla Washegari da sassafe faruq ya dau hanyan tilde yana me adu'ar Allah yasa yaga laure ya roketa ta gayyato iyayenta su komo gidan sarki h aka kawai yake jin yarinyan a ransa yana jinta kamar kanwa. Ya kai awa biu a wajen kafin ya hango ta ita da wata suna isowa ya durqusa har kasa ya gaisheta duk da yasan koda ta girme shi be fi da shekara1 zuwa biu ba wahala ce kawai. Bata sanshiba sai da laure ta mata bayaninshi take ranta ya baci cikin tsanin bacin rai ta kalli faruq tace ynxu me er yarinyan nan ta muku Dan uwanka zaisa a bugeta? Ya kara runsunar da kai yace ayi hkr wlh akasi aka samu ni yanxu ma wata buqata ce ta kawoni..... Ya mata bayanin son ta dawo masarautar bauchi shiru tayi tana tunani can ta numfasa face mishi to yanxu yaushe kake so mu koma Baki a washe yace yanxu zaro Ido suka yi tare da fadin yanxu a tare yace eh tace to sai ka jira mu koma rugarmu mu sallamesu mu dawo, yace to in kaiku mana tace a a ka bari yanxu zamu dawo ka jiramu anan ya marairaice fuska tace karka damu na maka alkwarin zamu dawo ka jiramu yace toh. **** ***** ****** Bayan su ummi dija da ummi sunje sun dankawa ardo(megari) amanar shannunsu suka dawo suka dau hanyar bauchi tafiyar awa1 ta kaisu ba a Shiga dasu babban gidan ba bangaran borori aka wuce dasu aka basu daki bangaran kaman sumfarin gidan haya yake nakuna ne a a jere riras wasu kuma suna kallon wasu ko wani daki akwai bayan gida da kitchen duk wata maimartaba ke basu kayan abinci banda albashinsu kowa da aikin da yake yi. Anan aka kawo su su aikinsu dafa dambu da dakan fura Dan iyalan sarki sun fi son na daka. Tunda faruq ya kawo su basu Kara sashi a Ido ba kasancewar sun koma makaranta Tasha. Rayuwa suke yi me cike da yanci har laure ta Shiga makarntan boko dake cikin masarautar ta fara karantunta shekararsu daya a gidan katsam wata rana laure da sauran yaran suna wasan oji oji sai ta Shiga wani lambu ta buya ashe inda waziri ke hutawa ne shi kadai ganinta ba karamin gigita mishi kwakwalwa yayi ba kasancewarshi me budurwan zuciya ya kai hannu ya cabko ta ya fara luguiguita ta tuni ta fara kuka tana rokan shi hannu yasa karkashin dogon riganta ya sa dan yatsarshi a gaban ta wani rikitattacen ihu ta saka wanda be San lkcn da ya rufe mata baki da hanci ba hakan ne yasa ta kasa numfashi tuni idanunta suka kafe take waziri ya rude ya rasa ya zaiyi in aka ganshi da gawan yarinya wani mugun tunani ne ya darsu a ranshi ya dauke ta ya hau Abu ya jefata ta katanga cikin ruwan dake bayan lambun... [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 By sawwama ameen Page 10 Wani ikon Allah maimartaba ya rasa sukuni ya kasa fitar da dzija a ranshi. Me ke faruwa danine me zuciyata ke son janyo min tambayoyin da y a kasa ansawa kanshi kenan shi rabon da yaji irin feelings din nan tun zamanin farkon soyayyar sa da najma, ya na mutukar son matarshi asali tsananin son da yake mata ya sa ya kasa kara aure kaman yanda mahaifinshi ya buqata bayan wannan akwai tsananin kishi a tattare da najma da yake sa mishi fargaban kara aure. Ya sani matarshi macece me kirki amma akanshi tana da tsanani baya manta zamanin da suke karatu ko da course mate dinshi ta ganshi wani masifa ne. To amma ya ya iya da abin da zuciyarshi ta jijibo mishi, murmushi yayi tunawa da yayi iyayenshi zasu goya mishi baya da auran lumshe idonshi yayi a haka ya fada toilet Dan dauro alaula yayi nafila. ***** ***** ***** Satinsu laure biyu a US an samo mata lesson teacher da take koyar da ita alhamdulillah tana ganewa duk da dai ba wai tana jin turanci bane amma cikin ikon Allah ta kan fahimceta. Haka rayuwa ta cigaban musu watan su shida ta shiga middle school kasancewar tana ganewa sosai bata kula kowa abin da ya kaita shi take yi ,haka fannin Islam tana zuwa Islamic school kuma momynta kamar yanda take kiran haj salma da shi tana koyar da ita a gida rayuwarsu dai gwanin sha'awa. ***** ****** ****** Bangaren ummi dija kuma wata rana tana zaune kan darduma tana lazimi jakadiya tazo ta tisa keyarta ta fita da ita sai gidan tsohonsarki kasancewar duk a estate daya suke abin ya ba ummi mamaki sosai yanda ta ga hajja mahaifiyar memartaba ta karbeta ta sa aka shiga da ita wani kayataccen daki aka kawo mata abinci kala kala ga suturu an wadatata da shi da Ido kawai take kowa, sosai abin ke ba ta mamaki daga baya tayi tunanin suna tausaya mata ne sbd batar er ta. Zama tayi na wata 3 cur a gidan bata aikin komi sai dai tayi wanka ta sa tsadadun kaya taci me kyau tayi ibada da karatun ta kasancewarta me wadatacen ilimin addini tuni kyanta da yarintarta suka kara fitowa ga wani irin shakuwa da tayi da hajja ita take mata lalle kitso da yankan farce sosai hajja ke Sonta tana kuma dada yabawa da hankalinta hatta girkin lamido ita take yi hakan yasa suka yanke shawaran daukan next step. ***** ****** ****** INA LABARIN NAJEEB? [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 By sawwama ameen Page9 Note banda yammata, matan aure zalla please Yau sati biyu kenan da batan laure a yaune kuma me martaba ya bukaci ganin ummi dija tsaf ta shirya duk da ta rame sosai hakan be hana kyawunta fitowa ba idanunta sun canja launi daga farare tas zuwa ja ja ja sun kuma kankance sbd yawan kukan da take yi ta rasa ina za ta sa kanta taji sanyi laure ce kadai dangin da ta rage mata tunda yan uwansu sun wofintar da su tun daga auran margayiya laure ita ba don tana tsoron kar en rugarsu su tuhumeta ina laure ba da ta koma zuwa birni be tsinana mata komi ba ada tana mutukar farin ciki da zuwansu kasancewar tana ganin laure zata samu kyakyawa rayuwa da ilimi ingantace to ashe ba haka abin yake ba. Jakadiya ce tayi mata jagora zuwa wurin shakatawar me martaba,zaune yake kan kujerarsa borori da fadawa suna ta aikinsu. Sarki sa'eed na dagowa dan yaga mahaifiyar wannan yarinya da akace ta bata dammmm yaji wata muguwar faduwar gaba ganin er matshiyar yarinya da akace itace mahaifiyar yarinya er shekara goma. Da kyar ya daidaita kanshi yayi gyaran murya cikin kasaita ya nemi da ta gaya mishi dangantakar ta da yarinya ya kuma bukaci ya san mahaifin yarinyan hawayene ya silalo a kumatunta dan ita yanxu ta tsinke da lamarin laure. Cikin nutsuwa da dauriya ta dan takaita mishi lbrnsu. Ya tausaya mata sosai ya kuma tabbatar mata da insha Allahu zai zage damtse a wajen neman laure kuma zai cigaba da tallafa musu. A haka ya sallame ta ta koma sashinsu ta cigaba da sana'ar ta ta wato kuka da nafila. ***** ***** ***** Ko da su cptn suka isa abj sai da laure ta kwashe kwana uku bata farfado ba tana dai samun kulawa a gida daga babban doc din asibitn da haj salma ke aiki ya tabbaatar musu in ta farka zata iya tuna komi za kuma ta iya mantawa na dan waniblokaci kasancewar ta firgita sosai,haka ko akayi bayan ta farfado sunyi iya yinsu ta tuna wani abu da ya danganceta sun ta kiran sunanta kasancewar ta fada musu tun farfadowanta na farko amma sai dai ta bisu da ido karshe ma kuka ta fashe musu da shi hakan yasa suka kyaleta suka fara mata shiryeshiryen tafiya . Laurat Muhd aka mata passport da shi hikimar alh sa'ad na yin haka shine ko ma waye mahaifinta ba mamaki sunanshi is link with muhd kuma koma ba haka ba muhd sunan manzon mu ne. Monday da dare jirginsu ya daga sai dai muce Allah ya sauke su lafiya. [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA 💖 By sawwama ameen Page11 Russia kuma najeeb ke kwance akan doguwar kujere yana kallon sama faruq ne ya shigo Palon yana mishi magana amma sai ya lura sam hankalinshi baya tare da shi taping dinshi yayi tare da kiran sunanshi a Dan razane ya tashi ya sauna ya tallafe kansa da tafukan hannunsa tare da lumshe ido faruq ne ya zauna kusa da shi ya dafa shi sannan yace frnd don't tell me is about that gal numfashi ya ja sannan ya fesar a hankali ya kalli faruq da yace gosh she keeps hunting my thoughts and dreams frnd I really regrets wat I did to her amma she won't let me be kai ka fi kowa sanin ba halina bane I don't know what came over to me that day dole in nemi yafiyarta ko zata daina bibiyana cike da kulawa faruq yace ba ita ke bibiyarka abin da kayine yake bibiyarka well alhamdulillah tunda u want to repent ur mistake duk randa muka koma sai ka nemi gafararta yace inshaa Allah hopely dai tana zuwa talla har lokacin da zamu koma kasan fulani da auran wuri faruq yayi murmushi yace kar ka damu tana cikin masarauta zaro ido😳najeeb yayi yace huh? How ? Me kake fada min tana gidanmu yace eh wow u are genius my frnd kana da kyakyawar zuciya Allah ya baka lada and nima u made things easier for me dariya sosai faruq yayi yana mamakin yarima wai zai ba er karamar yarinyan nan hkr wow Allah kenan Dan ya tsokane shi sai yace hmm the whole mighty prince wants to apologize to a toddler hahhahahaha🤣🤣🤣 pillow din kujera yariman ya dauka ya jefe shi da shi yana dariya ammi ce ta shigo tace ho ni falmata yara sun girma ba su San sun girma ba yanxu in kannenku ne suka shigo fa karab najieeb yace ammi sai muyi da su tace ku din? Lallai faruq ne yace oh su ammi an dage sai shiri ake za a tafi a barmu mu zama marayu dariya tayi tace zaku gane vaku da wayone yara hahhahahh😂dariya suka yi dukka najeeb yace kai ammi ko tausayinmu ba kyaji sai doki kike tace gidanku ai dai ban kai abi dinku ba ko danshi yana da babban dalili suka ce haka ne. ****** ***** ****- Lamido ne da hajja suka sa dija a gaba lamido ne yayi gyaran murya yace khadija na San kin dade da tambayoyi fal a zuciyanki amma sbd tsananin biyayyanki ko da sau daya baki tana tambayan hajja ba da farko muna baki hkr akan batar er yar uwarki khadija wani alfarma muke so mu nema a wajenki bayan hannunta tasa ta share hawayen da ya zubo mata tace Allah ya Kara girma ku masu iko da nine ba wani Abu da zaku iya nema a wajena da ba zan iya muku ba asali ma nafi son kuce min kun yanke hukunci Abu kaza zai fi min sauki da ku nemi alfarma a wajena. Alhamdulillah shine abin da ke fitowa daga bakin lamido yace tashi kije Allah ya miki albarka ita da hajja suka amsa da amin. Da dare mai martaba ne da haj najwa suka so kasancewar lamido ya nemi ganin haj najwa. Sosai ya musu nasiha Kafin ya sanar da haj najwa ya yanke zai yiwa maimartaba aure kuka take sosai suka bar gidan ba tacewa maimartaba komi ba har yana murnan plan dinshi yayi sai da yaji tana waya da airline akan tana son first class sit zuwa India wato za ta koma kasarsu kenan. [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 11 Goran Sallah Taqabbal minna wamin kum ina mana barka da sallah da fatan Allah (SWT) ya karbi ibadun mu ya sa muna cikin 'yantatun bayi. Ina me baku hkr akan rashin typing akan lokaci inshaa Allahu za a gyara. Wannan shafin naku ne sadaukarwarku ce members na Novel,make up and kitchen by admin of admins YAYA HAYAT. Allah ya barmu tare, Amin Sosai hankalinshi ya tashi yaje yana rokanta ta saurareshi hannu ta daga mishi✋🏼 tace me za ka ce min sa'eed ni dama na San ranan nan yana tafe ranan da za a aura ma ka er kasarku na yaudari kaina da nayi tunanin ni kadai zan mallakeka ta Dan ja hanci kadan tace gwara in koma inda na fi wayo ta bude drawer ta fara fitar da kayanta shamatanta yayi ya rungumeta da karfi ta fara kokarin kwacewa tsam ya riketa sai da ta gama turje turjenta ya fara magana cikin sanyi najma ke kin sanni ina sonki ba kadan ba hasalima tsananin son da nake miki ya hana min kara aure tun shekaru coma sha da suka wuce da baffana ya so in Kara aure ke shaida ce akan haka yanxu najee dan baffa ya yanke hukunci akaina ke ba me tayani yi mishi biyayya bane baffanmu ne fa haba najee. Hanci ta Dan ja sannan ta dan zame jikinta kadan tace ni ban hanaka yiwa baffa biyayye ba kawai... Saurin katseta yayi da cewa toh in dai haka ne let's not question his decision karamar yayarinya ce fa ba kowa bace ba er kowa bace hasalima ko makaranta batiba kar kiyi tunanin zata iya kwaceni a wajenki am urs alone ke kin San da haka ya dan kashe mata ido haka dai yayi ta lallashinta da dadadan kalamu irin nasu na maza har ta sauko amma ta tabbatar mishi ita dai ba ruwanta da amaryarsa da bata son raini yace hakan ma yayi tunda dai ta amince. An daura auren khadija (dija) da maimartaba sa'eed a ranan juma'a inda ita dija bata San waye mijin da aka mata aure da shi ba sai da kanwar ita memartaban ta zo ta dinga bata shawarwari akan zaman auren gidan sarauta kuka ummi dija ke yi sosai ta rasa wani irin godia zata yiwa Allah ina ma ace Laura na tare da ita. ***** **** ***** BAYAN SHEKARA 5 Zaune suke a wani coffee shop su hudu ne Regina Brett da Allison Mills Rebecca indigo sai ta hudunsu LAURA MUHD magana suke akan prom night kokari suke su convincing Laura taje ita kuma ta dage baza ta ba Becca ce tace loh mun san ba kya son zuwa parties kuma iyayenki ma suna goyon bayanki amma wannan prom night din mu ne fa babe all those years in high school we are finally saying goodbye to high school Gina say something ta juya ga Regina haka dai suka yi ta kokari har suka convincing dinta tana amincewa Allison tace ai sai a tashi a tafi shopping nan take ko suka tashi cike da farin ciki. Mall kala kala da boutique kala kala suka je bayan sun gama siyan kayayakin su ne suka deciding suje su ci lunch bayan sun gama sun fito ne ya hangota ya illahi who is this beautiful creature abin da ya fada kenan sosai ya shagala da kallonta har suka shiga motarsu Rebecca ta bata wuta farooq ne ya lura hnklnsa baya jikinsa ya girgiza shi yana fadin dude meke faruwa? Shit! Abin da ya fada kenan ta wuce farooq yace wacece? A kideme ya rike hannun farooq yace bestie da gaske baka ganta ba wata yarinya gatan dai chocolate average height ta sa loose skirt and top ta rolling gyale ko Dan kwali ne whatever tana tare da frnds dinka guda3 yes da ita 4 kenan saurin taranshi farooq yayi yace dude hold on hold on sai zuba kake kamar ba kai ba what is it about her runtse ido yayi tare tura hannunshi daya cikin gashi yace isn't obvious dude am into her I want her farooq yace toh yanxu meye abin yi? I dunno maybe in dawo nan gobe ko zan ganta murmushi faruuq yayi yace huh? Sai kawai yaja bakinshi yayi shiru suka wuce [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 12. Allahuma taqabbal minna wa min kum. Sadaukarwa ga members na Novel, make up and kitchen by admin of admins YAYA HAYAT. PROM NIGHT Sun yi kyau sosai su hudun ko wacce a cikin dress dinta Laura ce kawai ke sanye da gown har kasa light blue ne sai ta sa silver jewelry da silver purse and hills tayi kyau sosai tana tsaye daga gefe yayin da sauran suka je wajen date dinsu Gina ce ta zo tare da saurayinta suka tsaya ta mika mata soft drink suna sipping sai zuwa ake ana gaisawa da su kasancewar su popular crew na high school Rebecca ce tazo janye da hannun brody saurayinta ta daga murya saboda da kidan da aka sake tace brody thinks I should have my first drink (beer) Laura da Regina a tare suka ce NO Gina tace wait till u turn 18 ta kalleshi ta daga kafada alamun kaji sai kawai suka cigaba da hiransu. Sanar da fara rawa akayi suka shiga cikin filin rawan suka barta a tsaye sunyi sunyi ta zo suyi tare taki maza da yawa en class dinsu sunzo suyi rawar tare amma taki tana tsaye ta shagala da kallon irin rqwan haukan da Becca takeyi tana dariya taji an mata rada a kunne wai ko za tayi rawa juyawan da zata yi sai ta ga Scott ne football captain na school dinsu da most popular guy hada rai tayi dan ba tun yau yake damunta ba har gida ya zo ya sameta wai ta zo prom da shi tace baza ta ba gaba daya gashi yanzu sun hadu juyawa tayi ta dau hanyan fita dai dai lokacin da Karen date dinshi ta hango ya riko hannun Laura kallon shi tayi ranta a bace ta zare hannunta a hankali dan masifa har cinta yake amma sabida bata so ta causing scene a prom dinsu ya sa tayi shiru ta kama hanyantq biyota yayi karen na ganin haka ta bi bayansu dai dai za ta fita Becca ta hangota sannan ta hango Scott ya bita ga Karen ma ta bisu tace oh no this is going to be bad ta tabo su Allison suka biyo bayansu da sauri amma ina sun yi latti dan suna isa suka tarar da Laura a kwance jini na biyo karkashin kanta Karen sai kuka take yi yayinda Scott ke kokarin kiran ambulance kafin kace me har gurin ya cika duk students din sun fito ambulance na zuwa Becca ta shiga tare da ita yayinda su Gina suka biyosu a motarsu bayan sun kira iyayenta Scott ma da Karen bin bayansu suka yi haka principal da daya daga teachers dinsu karen sai kuka take yi kasancewar ita ta tureta ta fadi da steps din tana ta bawa iyayenta hakuri tana fadin ita bata san haka zai faru ba Allison ce ta shako ta da kyar aka banbareta a jikinta suna nan tsaye har asuba doctors din suka fito it was successful tana bacci sai lokacin hankalin kowa ya kwanta daddynta yace Scott ya kai Karen gida suka tafi yace su Regina ma su tafi suka ce wai sai ta farfado duk su suka janyo da suka tilasta mata sai da tqje yanxu gashi sun sa tana kwance yace musu ba damuwa. Bata farka ba sai wajen goma a lokacin su Becca sunje yin breakfast a restaurant din asibitin iyayenta ne kawai a dakin magana take a hnkl amma bata bude ido ba saurin karasawa wajenta suka yi kuka take ta na fadin kusu wadi munyal a tare mom and dad dinta suka ce fulatanci kuma iyakar sanin da suka yi su kanuri da Hausa kawai suke mata a gida dan basa so su dawo Nigeria bata iya Hausa ba a waje kadai take turanci toh fulatanci daga ina zaro ido mumyn tayi ta kalli mijinta tace are you thinking what am thinking? Gumi ya share da handkerchief duk da ac din da ke asibitin yace yeah Allah dai ya bata lafiya shine ya fi mahimmaanci a hankali ta bude ido ta sauke a kansu kallonsu kawai take ta san fuskansu amma kanta ya daure a hankali take binsu da kallo har su Becca suka shigo da gudu suka fado kanta suna Murna sai surutu suke suna gaya mata yanda hankalinsu ya tashi ita dai sai binsu take da ido a haka doctor ya shigo ya mata gwaje gwaje sannan ya kira Alh sa'eed ya mishi bayanin ba komi komai ya dawo normal anyi nasara ma jinin da ya toshe mata wani jijiya ya bude tunaninta ya dawo kuma bata manta komi ba hamdala yayi aka discharging dinsu suka dunguma sai gida har lokacin ba tacewa kowa komi ba har su Becca suka fara damuwa sai da mumynta tace maybe stress ne su barta ta huta suka mata sallama suka tafi. Sai da tayi kwana uku tana hutawa a hankali ta dinga tuna rayuwarta da umminta da wadannna bayin Allahn sai dare yayi tayi ta kuka ita kadai yanda ba Wanda zaiji tana rokan Allah yasa waziri bai aikata mugun nufinshi a kanta ba to wai ma ya akayi ta zo hannun wadannan ita iya abinda take tunawa bayan zuwansu US ne bata San ya akayi tazo wajensu ba amma tana tuna dukkan rayuwan da suka yi tare da duk wani kyautatawarsu a gareta. [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASAYON JUNA💖 By Sawwama Ameen. Afuwan zaku ga mun sa mu page 11 biyu kuskure aka samu yanxu a page 14 zamu tashi ba 13 ba Wannan shafin naki ne er uwa rabin jiki ke kika farkar dani,ke kika tabbatar min zan iya rubutun nan Allah ya kara hada kan zuriyar AG amin ba kowa bace kharimatu AG ce mrs mai iyali😜lol Page 14. Najeeb ya rasa sukuni yaje restaurant din da yaganta yafi a kirga ko mai kalarta bai gani ba gaba daya ya rasa ina zai tsoma ranshi hutun da suka zo yi ya kare amma ya kasa komawa farooq har ya gaji da bashi baki yau satinshi uku da ganinta kenan amma ba wani improvement haka dai suka lallaba suka dawo nigeria dama sun gama law school dinsu ne suka zo yawonsu US ya hadu da wannan fitinar injishi fa ba inji sawwama ba😊 atoh ko da suka dawo haka yake ba wani kuzari har suka kama aiki a federal court of Nigeria a matsayin cikakun barristers kuma suka hada jari suka bude company jeweleries na zallan precious stones 😉 wai abin na manya ne. ***** ***** ***** Zaman umm Maimartaba alhmdlh bata fuskantar matsalar komi maimartaba naji da ita kasancewarta mai yawan biyayya gata da sanyin hali girkinta ta cigaba da koya domin da kanta take yiwa mai martaba a halin yanzu yaranta uku a cikin shekara biyar kuga ikon Allah kuma dukka maza 😀mu'amalarta da haj najma kuma toh dai gashi nan ne ba sa hurda sai su fi wata uku basu ga juna kasancewar kowa da part dinshi bata zaginta ko hararanta ko hantararta ah ah sabgarta ce kawai bata Shiga babbar yarta ko naja'atu in tazo gari tana shigowa wajenta ta wuni ba ruwanta da kishin da ke tsakaninta da mamanta aunty take ce mata haka najeeb ai shi kam dan gidanta ne komi yake son ci aunty komi aunty tun mamin shi najin haushi har ta zuba mishi ido haka shi da farooq zasu je suta a ga in suna gari aunty kaza zamu ci tace toh dukkansu biyu tana ji dasu Dan baza ta taba manta farooq ba shine silar jin dadinta a yau randa farooq ya ganta a maysayin matar mai martaba yayi mamaki sosai tare suka Shiga da najeeb shi ya gayawa najeeb ita wacece najeeb ma yayi mamaki amma be ce komi ba tabe baki kawai yayi a lokacin da farooq ya tambayi ina laure tana hawaye ta gaya musu abinda ya faru sosai suka tausaya mata mussamman najeeb da yake cike da dana sanin abinda ya aikatawa laure gashi yanxu bata. ****** **** ******* WASU 'YAN SHEKARU Ko bayan da alh sa'ad da haj Selma suka gayawa laure yanda suka sameta itama ta basu nata lbrn sun tausaya mata sosai kuma haj salma ta tabbatarwa da Laura ba abin da waziri ya mata sun kuma yi alqawarin zasu maidata masarautar kuma su tsaya mata a kwatar mata yanci wurin tsohon banzan, suka kuma nemi alfarmar ta jira su kammala abinda ya kawosu US Kafin su maidata hakan yasa ta Shiga university inda take karantar English language cikin shekaru uku ta hada degree dinta kasancewarta m hazaka ta fito da result me kyau a shekarar kuma suka yi haramar dawowa gida Nigeria sosai kawayenta suka yi kukan rabuwa tare da mata alkawarin zuwa wani lokaci. ***** ****** ****** A firgice ya farka duk ya jike kanshi ya rike da hannu biyu wannan wani irin masifa ne sai kace wacce yayiwa fyade toh koh dai ba mutum bace tunda dama cewa aka yi ta bata innalillahi wa inna ilaihi raju'un abin da ya furta a fili kenan kafin ya tashi ya Shiga bathroom ya watsa ruwa yayi Alawla yayi sallan la'asar wayoyinshi ya dauka dan tsaki yayi me yasa be bi farooq borno yin weekend bane mtsw ba zai iya zama ba bauchi zai tafi da sauri ya sakko ya kira driver ya zo ya driving dinshi sbd ya dawo da motan isansu airport din ya sallameshi ya shiga yana cikin yankan ticket kaman ance ya juya ya hangota da trolley ba zai taba manta fuskar nan ba hanyan waje suka nufa da sauri ya bi bayansu yana fits tana shiga mota driver naja rasa yanda zaiyi yayi sai ya naushi tayan taxi din dake gabanshi dan ko yace zai bisu a taxi a yanda aka ja motan kafin su juya ma sun musu nisa haka ya hkr ya koma ciki ya hau flight din bauchi [6/30, 8:04 AM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 15. Tunda suka dawo Nigeria Laura ta rasa sukuni bata da wani buri da ya wuce ta ganta a masarautar bauchi taje taga wani hali ummienta take, shekara uku zuwa hudu da dawowar hankalinta amma bata je taga umminta ba? Ko tana masarutar ma oho ko tana raye wa ya sani. Ji tayi hankalinta ya tashi sosai baza ta iya jira sai sunje borno wajen familyn su daddy ba kafin ta ga umminta yau fa satinsu uku da dawowa zuwa zata yi gaskiya tacewa dady ita a tafi bauchi gobe ta mike ta zari slippers dinta ta sauko kasa momynta ta gani da wata mata suna hira suna shewa ta gaishe da matar da take mata wani kallon sha tara sannan cikin harshen kanuri ta tambayi mom dinta inda dadyn yake momyn ta mayar mata da hausa yana study room dinshi hanyan ta nufa tun kafin ta kulle taji matar na cewa momy ke ko hajiya salma ina kika samo yarinya kyakyawa haka hala er dan uwanki ne kaman baza ta tsaya taji amsan da momyn zata ba ta ba dan bai wuce tace erta bace da mamakinta sai taji momyn nacewa haba hajiya kaltume har kin manta yarinyan da nace miki mun tsinta shekaru kusan goma da suka wuce kafin tafiyar mu US? Rike baki matar tayi tace tab itace haka lallai kinyi sake da kika rike yarinyan da baki da alakar jini da ita salon ta kwace miki miji ji wani banzar shiga da tayi wai ita a dole ta waye ta girma a turai(a lokacin wata er karamar rigace a jikinta da 3 quarter) kuma a haka mijinki ke ganinta tsaban dabbanci ma yanxu wurin shi ta nufa wa ya san badakalar da suke miki in ba kya nan auzubillah shine kalmar da ta furta a hankali ta shiga study room din tana mamakin kawar momynta. Ko da ta sami dadyn da batun tafiyarta gobe hkr ya kara bata yace ta bari zuwa next week ya gama abin da yake yi bata so haka ba dan ta tsorata da maganganun hajiya kaltume. ***** ***** ***** Abu kamar wasa haj salma ta canzawa Laura sai ta dinga hade mata rai ko ta hantareta sosai abin ya bata mamaki yanda ta dauki zuga tashi daya Kwana hudu da yin maganansu haj salma sai ga haj kaltume ta dawo ita Laura din ma bata San ta zo ba kasancewar tana study room tana duba wani littafin turanci ta fito kenan taji wani abu da ya gigita mata kwakwalwa haj salma ke cewa dadin abin cikin satin nan zamu maida ta inda ta fito sai haj kaltime tace yaji dadin zuwa neman auranta wajen yan uwanta kenan ke wani sa'in kaman baki da wayo yanxu ki bar min komi a hannuna gobe ki aiketa airport road zaki ga aiki da cikawa kina ganin yanda ta saba da hutun nan zata iya zaman kauye ko bauta ne komawa study din tayi da sauri tana mai da numfashi tsoro ya cikata sosai me suke nufi ne wai Allah sarki daddy bai taba kallonta da wani manufa ba amma MUGUWAR KAWA na gurbata tunanin momy. ***** ****** ****** Abinci suke ci a kan food mat amma ko cokali daya ta kasa kaiwa bakinta ga al' amin nan sai wasa yake da abincin shi amma bata tsawatar mishi ba abinda ya ankarar da maimartaba kenan kasancewarta mace me kula da table manners khadijahh ya kira sunanta kusan sau uku kafin ta farga riko hannunta yayi yace me ke damun matata duk nake ganinta doll kwana biyun nan fada mun matsalarki hawaye ne ya zubo mata tace yallabai wlh kwana biyun nan mafarke mafarken laure nake yi sai dai in ban kwanta bacci ba in kuma idona biyu toh tunaninta ya ta crossing mind dina kenan(su dija anji turanci)😜ban San me me ke faruwa ba ya Allah in yarinyan nan na da rai Allah ka bayyana ta in kuma mutuwa tayi Allah ka karawa kabarinta haske hannu ya sa yana goge mata hawaye cike da tausayawa yace kar ki damu zamu tsananta addua kuma zan sa ayi ya kamata gobe muje mu duba su hajja da daddare gaba dayanmu harda najma gyada mishi kai tayi tare da kwantar da kanta a kafadarshi najeeb ne yayi sallama suka amsa aka bashi izinin shigowa kasancewar wajen is private ko borori basa zuwa wajen a hka ya same su shikan rayuwan mahaifinshi na bashi sha'awa yanda ya ke nunawa matansa so gwanin sha'awa yana fatan allh ya hada shi da yarinyan nan ya nuna mata so kwatankwacin yanda abee dinshi ke nunawa matanshi ko ma fiye da haka su zama abu daya MASOYAN JUNA. [6/30, 8:48 PM] Hafsat Abbas QQ: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Assalamu alaikum dan Allah kuyi hkr da wannan bana wani jin dadine dauriya ne kawai ga rashin charge. Na gode Page 16. Karasawa ciki yayi ya gaidasu tace Najeebullah baka tafi ba inace yau lahadi? Kai ya dan sosa yace wlh kuwa sai gobe da sassafe zamu wuce farooq ya bata mana lokaci tace au wai dama tare da farooq kuka zo weekend amma ban ganshi ko sau daya ba mike kafafuwanshi yayi yace eh akwai dan wani aiki da yakewa abbanshi ne time to time a jihar bauchin nan memartaba ne yace shima Alhaji auwalun ya daeo nigeria amma baya samun zama najeeb yace ai kam kullum yana yawo a sama kaman tsuntsu duk suka yi dariya najeeb ne yace aunty zan sami fruit salad kuwa tace ban yi ba gsky dan banyi tsammanin kana nan ba amma bara inyi maka yanxu dan yatsina fuska yayi yace barshi kawai aunty baki ga yanda yallaban naki ke hararata ba zan sa msh amrya aiki dariya tayi ganin yanda yallaban nata ya dago daga cin pepper meat dinshi yana kallon najeeb da mamaki yace lallai sharrinka me licences ne duk suka yi dariya Kafin ta tashi taje ta hado musu haka suka ta hiransu cike da nishadi ****** ***** ****** Washegari ko da ta tashi zuciyarta a tsorace take ita dai sai addua take Allah ya kareta daga Sharrin momy da haj kaltume dan ta kara tsinkewa da al'amarinsu musamman ma da taji momyn na waya akan a dau mataki me karfi a kanta dan tsintaciyar mage bata mage. Wuraren 12 momyn ta kirata palour tace mata yanzu dadynta yayi waya wai ta sameshi a airport da mota yana da bako ganin cikin sakin fuska tayi maganan ya ba laura karfin guiwan tambayanta toh momy shi ina motarshi tace kaman yace wai yana garage ne ko yaya mishi oho mr Joel ne yazo daga US maza kiyi sauri tace toh momy bara in dauko handbag dina dan ina so inje shoprite tace toh yi maza da sauri ta dauko handbag dinta da ta sa kudi da credential dinta da duk wasu abu me mahmmanci irin su debit card dinta ta fito dan ta kudurta niyyan yau bauchi zata nufa ai dai royal house ba boyayye bane mota ta dauka ta kunna gps din ta fara gudu kwata kwata ko hanyan airpot bata kalla ba dan ta san tuggun su momy ne ta fara barin gari ta ga wasu bakaken motoci kaman suna binta ai sai ta Kara gudu, gudu kawai take ba kakkautawa dan ta gama tsarguwa ita suke bi gudun da takeyi tana waiwaye yasa siterin ya kubce mata sosai motar ta wulwula ta sai cikin daji.su kuma motocin ma ba ita suke bi ba suka yi wucewarsu wani mai magani ne ya ga motarta na hayaki yayi gaggawar zuwa ya fitar da ita a sume ya dauko mata jakarta da sauri sauri gudu gudu ya bar wajen motar kasancewar zai iya kamawa da wuta at any moment magani yazo diba ya ga abinda ya faru aiko basuyi wani nisa ba motar ya kama da wuta. Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ Cool novel, makeup and kitchen2⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen3⃣) WHATSAPP NO: +2347039625239 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Assalamu alaikum na gode na gode da kulawarku gareni jikina Alhamdulillah na sami lfy na sani har da addu'o'in ku a gareni Allah ya saka ya bar kauna MASOYAN MASOYAN JUNA😃😃😃 Page 17 Laura bata farfado ba sai da tayi kwana uku kasancewar ta bugu a kai(ni dai nace wannan kan na shan bugu Allah dai yasa kar ta haukace😜) ranan da ta cika kwana3 ta farfado a firgice da kyar baaba lami matar mutumin nan me maganin gargajiya ta lallabata ta koma ta kwanta sannna taje ta kira mijinta yazo ya dudduba yaga bata da wani rauni ya ba da wani jikaken magani baaba ta bata ta sha haka suka yi ta jinyanta har na tsawon sati guda Kafin suka tambayeta daga ina take domin su maida ta jakkarta ya miko mata wani sanyi ne ya tsirgata ganin bata rasa abubuwanta ba kasancewar ya fada mata hatsari tayi kuma motarta ta kone. Godiya ta musu sosai sannan ta gaya musu ita bauchi ta nufa a takaice dai ta basu lbrn abinda ya fito da ita sosai suka tausaya mata malam saleh yayi alkawarin sada ta da masarautar bauchi. ***** ***** **** RANAR FARIN CIKI Sun iso garin Bauchi da la'asar tun daga gate din farkoaka hanasu shiga ba yanda basu yi ba amma fir suka ki haka har mangariba suna abu daya laura ta rasa inda zata tsoma ranta sosai ranta ya baci ta nunar musu mamanta na cikin gidan suka ce wacece mamar tata tace dija ita ke fura da dambun gidan suka ce sai dai ta kirata a waya abin duniya duk ya isheta suna nan tsaye sai ga wata dalleliyar mota tazo zata wuce ya shiga gidan da sauri laura ta iso jikin motan kafin a bude gate sauke glass din shi yayi yana karewa kyakyawar hallitar dake a gefenshi kallo ita ta katse mishi tunanin da cewa dan Allah ka taimaka kace su barmu mu shiga ciki mamana na ciki na dade ne da bata pls ka taimaka dum yayi da ta ambaci kalmar bata waro ido yayi da ya tunota a karamarta LAURATU itama kallonshi tayi da kyau tace customer cikin dariya murna yake sosai yace ku shiga suka shiga motar yace lallai yau aunty ta nemi babban goron albishir da zata bani zan kawo mata diyarta laura tace ummee na tana gidan nan har yanxu kenan? Gyada kai kawai yayi ya nufi main house da ita tace wajen maimartba zamu fara zuwane gyada mata kai kawai yayi cikin murmushi mamaki ne fal a ranshi na gogewarta duk da tana cikin tsofaffun kaya hakan bai hanashi hango gogewarta da wayewarta ba ga harshenta ba hausar da sauki direct part din aunty suka nufa inda tana tsaka da dafa dambu taji faruq bawan Allah na rafka mata kira a firgice ta fito tare da bororinta ido biyu suka yi da diyarta wanda ko tsufa tayi bazata kasa ganeta ba balle wai girma ita ma lauran ido ta kura mata tana mamakin sauyawanta gata a wani babban sashi na gidan ga kuma yara da suka fito suma yanxu ko rainonsu take amma ai tana cikin shiga ta alfarma....... Luuuuuu aunty kuma ummie ta yi baya data fadi bororinta biyu suka kai mata dauki wajen tareta da Sauri saratu daya daga cikinsu ta dauko ruwan sanyi a fridge ta kawo aka yayyafa mata yaranta sun zagayeta sai kuka take haka laura faruq ne yayi dabaran kiran mai martaba a rikice ya iso ko fadawanshi bai jira ba abin ma abin mamaki ina kasaitar sarautar yana shigowa ta farfado sai kawai ta fada jikin mijinta tana mai rokonshi ya tabbatar mata laurenta ce wannan tana me nuna laura dake tsugune tana hawayen tausayinsu kawai . [7/4, 11:51 PM] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 18. Da kyar ya shawo kanta ta nutsu dan duk ta firgice sai da ta sha sanyayyar ruwan sanyi ta nutsu kafin ya nemi a shigo da malam saleh kowa yayi tsit yana sauraron malam saleh na bayar da labarin yanda ya sameta ajiyar zuciya me martaba ya sauke Kafin ya juya akalar tambayarsa zuwa ga Laura shiru tayi ta rasa ta inda zata fara ce mishi waziri ne ya nemi batata har ma ya so hallakar da ita Dole dai ta bude baki ta fara gaya musu yanda akayi har ta bata ta fada hannun su haj salma da rayuwarsu a US haka dai ta fayyace musu komi sosai umminta ke kuka ganin irin arzikin da ta auna har sau biyu sannan taji dadi da ya zama ba haukacewa ma tayi ba da ta bugu hankalinta ne ya bata maimartaba kam tun da ya sunkuyar da kai ya kasa dagowa wai waziri ne da ta'asar nan this is unbelievable farooq ya mikawa waya ya kira waziri kasancewar duk fadawan na waje maganar ta sirrice ba a jima ba waziri ya iso ko da maimartaba ya furta mishi dalilin kiran sai kawai ya barke da kuka ya na me nemansu ya fiya yace wlh ba halina bane sharrin shaidan ne ban taba aikatawa akan kowace ya ba sai ita da shaidan ya ingizani itama allah baiban iko ba kuma tunda ga kanta ban Kara marmarin aikata haka ko da ga babba ba balle karama domin a tunanina na kasheta in baka manta ba ran kai dade ne a shekarun baya nayi azumi sittin nace maka na karya azumine cikin watan Ramadan me martaba yace haka ne kuka waziri yake sosai yana rokan afuwa farooq ne yayi gyaran murya yace rankai dade na san wannan ba hurumina bane amma ina ga ayiwa mai girma waziri ahuwa tona wannnan abin daidai yake da zubewar mutuncin masarautar jihar bauchi a dalilin da shine waziri baya ga haka yayi nadama mutuka kasancewata cikaken barrister kuma psychologist na tabbatar da hakan ran laura ya baci ganin a na neman a murde abin bayan wancan mugun da yasa a doketa wannnan mutumin shine mutum na biyu da ta tsana a rayuwarta shine mutumin da yayi sanadin rabuwarta da umminta. Mamaki ne ya cika ta da ta jiyo umminta na cewa haka ne kam ko ba komi yayi sanadin da lauratu ta samu ingantacen rayuwa da ilimi kuma batan nata yayi sanadin da na hadu da mijina har muka yi aure muka hayayyafa ni na yafe Allah ya yafe mana gaba daya sunkuyar da kai tayi tana tunanin in har da gaske batanta shi yayi sanadin auran ummi da mai martaba lallai zata iya yafe mishi shi ko ba komi umminta bata hi rashinta sosai ba kuma ta sami tsabtatacen zuriya dan tabota ummin tayi da ta dago kai sai taga duj sun zuba mata ido suna jiran ta cewarta sai kawai tace na yafe Allah ya yafemu gaba daya aka ce amin kafin me martaba yayi gyaran murya cikin kasaitacen murya yace duk naji ta cewarku amma ina da hukuncin da zan yanke kowa yayi tsit yana sauraronshi ya dan lumshe ido kadan kafin yace waziri zaka sauka a kujerarka ka bawa kaninka kasancewar dukka ya'yamka bakwai mata ne hawayene ya silalowa waziri yace to yallabai,ya dora da cewa magana kuma an binneta a nan farooq ban yarda ko Najeeb ka fadawa ba ke khadija ban da matsala da ke kema lauratu ina fatan haka ta gyada kai malam saleh ina fatan bazan sami baraka a wajenka ba yace ran kai dade ni da nake rayuwa a daji maimartaba yace good yanxu magariba yayi muje sallah kai mallan sule za a kaika masayki yace toh sannan suka fita ita khadija taja hannun diyarta. ******* ******* ******* Kwana sukayi suna hira ranan duk da kasancewar memartaba a wajen khadija yake bai takura musu ba yaje wajen haj najma dan abinda khadijar ta buqata kenan ya bata labarin abin da ya faru na dawowar lauratu tabe baki kawai tayi ta musu fatan alheri Laura ta yi mutuqar farin ciki da jin samun cigaban da sukayi gata da yan kanne har uku duk maza yau ina zata sa ranta dan murna ummi ma nata murna yarta ta dawo baturiya wai itace harda degree Allah kenan me yin yanda ya so a lokacin da ya so godiya ta tabbata gareshi ya kuma tabbata ga umar farooq da yayi sanadin zuwansu gidan nan laura ta gyada kai tace tabbas ba abinda customer zai nema a wajena in hana shi matsawar ina da iko da shi cikin fuskan jimami ummi ta kalleta tace lauratu ya batun karatun islama murmushi tayi tace au ban gaya miki ba na sauke ina hadda nayi izu 20 dai na kuma yi littattafai da dama suka sakarwa junansu murmushi. ******* ****** ****** Farooq ne makale da wya a kunne fuskarshi cike da murmushi yana zagaye dakin bayan ya gama bawa najeeb labarin aljanar mafarkinshi ta dawo me cewa baza ta yafe mishi ba sai yazo ya nemi yafiya yace ai zanzo ko dan ta bar min mafarkina farooq ya kwashe da dariya yace dude baka ga babe din nan ba ta hadu what ai nayi matar aure kawai tabe baki yayi daga dayan bangaren wani haduwa zatayi da ban santa bane.... Faruq ya katseshi yace dude ta canza ta goge a US tayi kartu fa kasan kam ta gama wayewa duk da haka ga alamun kamun kai a tattare da it oh my kai kaga ruwan kyau da structure najeeb yace banza wasu irin wayayun matane bamu gani ba kana magananka kawai in kyaune am very sure bata kai babe din da nake gaya maka ba farooq yayi tsaki oho dai ko bata kai ta ba ni na san inda tawa dream gal din take... Kafin ya rufe baki najeeb yace nima ai kullum dare ina adduan allah ya nuna min yawa mtswwww ya kashe wayar. Toh fah ana wata ga wata.😜 [7/5, 12:44 PM] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen Page 19 A abuja kuma bayan fitarta shiru shiru wadanda haj kaltume ta tura mata basu ganta ba har yamma suka kira suka gaya mata itama ta kira haj salma wacce dama bata san wai hirer killers haj kaltume ta tura mata ba tayi tsammanin saceta kawai zasuyi su yar a wni wajen. Suna cikin wayar tana gaya mata ba fa su ganta ba hankalin haj salma ya tashi har bata ji shigowar motar alhaji ba sai da ya shigo palour ya ganta a hargitse ya tambayi dalilin haritsewan tata tace mishi tun safe laura ta fita tace kai ka kirata amma gashi shiru har yanzu gashi na ga baku shigo tare ba ma yace what! Kina nufin tun safe bata gidan nan ta gyada kai dan ta tsure yanda ta ga hankakinshi ya tashi yace ta yaya zan ce tazo ta sameni ina ta sani a garin nan da zance tazo yama za ayi toh in hakanne bazan kiraki ba kin kira layinta tace eh a kashe dayar wayar kuma bata fita da ita ba tsaki yayi ya fita sai police station ya kai report suka ce ai sai anyi 24hrs tukun a fara nemanta haka ya hakura ya koma gida amma ranan basu ga ta bacci ba shi ya kasa bacci yana tunanin inda yarsa ta shiga ita kuma fargaba da tunanin kar asirinsu ya tonu haka dai washegari aka fara nemanta cikin abuja da hanyoyinta akwana na uku aka tsinci motarta ya kone kurmus daga plate number da kirar motar ne aka ma gane tata ce daddynta yayi kuka sosai dan yana ganin ta fusata zata tafi bauchi da kanta ne yayi dana sanin kin hadata da danginta da wuri haka dai aka yi zaman makoki kwana uku yace haj salma ta shirya zasu tafi barno a washegari. Haj kaltume ne ta zo mata sallama tace kawata ai ke kam ki gode Allah ma bamu ma kasheta da hannunmu ba ta kashe kanta da kanta dan gajen hakuri hmmm abin da haj salma tace kenan kafin tace amma ai ni banyi zaton kasheta zaki sa ayi ba na zaya batar da ita kawai za ayi amma ai ni ta hutashe ni dan na tsorata dan in da alhajina ya auri yarinyan nan ai sai ciwon zuciya yayi ajalina ni suka kwashe da dariya kafin suka tafa dagowar da za tayi sai taga alhajin a tsaye a corridor din da zai sada ka da study room idonshi yayi ja tabbacin yaji tattaunawarsu yace kin ban mamaki salma shekaru sama da goma sha shida da auran mu kara aure bai taba crossing mind dina ba duk da matsalarki ta rashin haihuwa amma yau sabd son zuciya da daukar zuga kunje kun sakwantar da rayuwar yarinyar da bata ji ba bata gani ba yarinyarvda na dauketa a matsayin ya nake zaton kema kin dauke ta a haka ashe abin ba haka bane wa ya san abin da ta jiyo ko kike mata ta matsa ta tafi garinsu ya goge kwallar da ta zuba mishi da bayan hannu cikin muryar kuka yace to kin succeeding wannan karon amma ina mai tabbatar miki aure kaman na yi shi nan da wata daya in Allah ya yarda zuwa wata uku ya wuce ya barta cikin kidima ta juyo wajen kawarta sai dai me wayam babu alamunta ta samfe lol😂waya ta dauka Dan ta kirata taji dalilin guduwarta kuma ta gaya mata danyen hukuncin da alh ya yanke kuryar dakinta ta shiga ta kira ta haj salma ya dai ina fatan bai miki wani abu ba cikin takaici tace ai ni da hukuncin da ya yanke da dan banza duka ya min muka shirya wai aure zaiyi nan da wata daya haj kaltume ta saurara da gudun da take yi a mota dan duk tsammaninta yan sanda zai kwaso musu tace in dan wannan ne akwai wani hatsabibin boka da na sani zamu wajen shi ya warware mana wannan matsalar cikin kuluwa haj salma tace ke dallah ni malama rufe min baki ni kike tsammanin zanje wajen boka saboda namiji in hallaka kaina na ga alaman wuta kike son ingizani kin janyo za a min kishiya yanzu kuma kina neman ki ballo min auran tinda ke kin guntile naki toh ba zai yuwu ba karki kara kirana ko kizo gidana ta katse layin (atoh Wanda bai ki bari ba). ****** ******** ******* Farooq kam ya hakikance ya sami matar aure sai zarya yake yiwa aunty kafin ya koma sai da ya tabbatar sun shaku da lauratu kaman yanda suke kiranta ko da ya koma kullum suna waya yaje ya ishi najeeb da labarinta najeeb ne yayi tsaki ni ka wani dameni da wani lauratu lauratu ni ba laure naji kuna cewa da ba farooq yayi dariya yace eh laure ko ba komi dai tana da suna ya fada cikin son kular da shi ai ko ya kulu yace kace ko ma meye itama astral din ai tana da suna zakaji ne wata rana kuma na tabbata sunan sai yafi wani laure ya buga tsaki ya shige toilet. ****** ****** ****** Laura kam ko bayn komawan farooq abuja da ta tambayi ummi ko shima farooq dan gidan nw tace Aa abokin yarom gidan dai nan dai ta bata labarin abokantakarsu da yanda har suka hada iyayensu ta bata labarin najeeb da irin kirkinshi da yanda yayi nadamar abin da ya mata a zamanin da suke tallan nono tabe bakinta tayi a zuciyanta tace daga baya kenan bayan anci zarafina wallahi ban yafewa. [7/7, 9:33 PM] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Barkan mu safiya da fatan kowa ya tashi lafiya Allah ya sada mu da alherinshi a cikin wunin juma'@ babban rana ameen. Pls kuyi hkr da short page din nan abubuwan ne sai a slow Page 20. Lamido ya hada zuriyarsa ya nuna musu su zama tsintsiya daya madaurinki daya ya nunar musu Laure ma zuriyarsu CE tunda mahaifiyarta ta na aure a cikinsu kuma cikinsu zata zauna baya so yaji wata baraka mai da hankalinsa yayi kan KHALEESAT autar haj najma yace ke khalisah kece na sami labarin baki da hali kece kike yiwa Khadija rashin da'a kar ki bari mu bata ga kawa nan kin samu na tabbata baza Ku fice sa'o'i ba ku hada kanku kunji yan albarka tura baki tayi tace toh Laura ma ta ansa haka dai yayi ta musu nasihohi najeeb da naja'atu ma da basa wajen duk aka kirasu a waya haka taro ya tashi ba wanda ya kawo korafi. Bayan komawarsu gida ne laura ta tisa ummi a gaba da tambaya ummi wai ita wannan ba kwa magana ne ta nuna bangaren da take tunanin nan haj najma take tace muna yi mana in ta kama tace toh na ga gaisawa kuka yi sama sama a gidan tsohon can nima da na gaisheta da kamar baza ta ansa ba ummin tace kai lauratu surutu dai har yanzu toh ke ina ruwanki tace OK naji ba ruwana wannan ita kuma wancan khareemat ne ko wacece tana miki rashin kunya ne ta fada tana rike kugu dariya ummin tayi tace hoooo Laure rigima ta tura baki tace ummi na gaya miki bafa na son sunan nan Laura is more suitable ko lauratun da kuke cewa cikin dariya ummin tace toh Laura kece ai kika canzawa yarinya suna khaleesat ba khareemat ba tace oh whatever, I hope dai ba rashin kunya take miki ba ummin tace ko daya barta dai da harare harare in ta ganni ko tsaki amma bata taba zagina ba lauran ta hade rai tace still is a sign of disrespect ke mate dinta ne kuma ai babanta kike aure stupid idiot ummin ce ta bata rai tace lauratu bana son rigima fa in ita bata respecting dina yayunta nayi ai dukkansu suna ganin girmana ba ma kaman najeeb jin sunan najeeb ya sa laura kara hada rai a zuciyarta tace whatever sannan ta tashi ta tafi dakinta dan cire riga da skirt din da ke jikinta dan ya takura mata. ******** ******* ******* Najeeb sai da ya kwashe kusan sati uku bai je gida va kasan cewar yana wani case mai zafi sai da ya gama yayi haramar tafiya gida Farooq ma ya dade rabonshi da bauchi dan duk sauran weekend din a borno yayi saboda wani uncle dinshi ya dawo hakan yasa suka shirya tafiya bauchin tare dukkansu biyun Allah Allah suke su je shi Farooq yana Allah allah yaje yaga lauratu shi kuma Farooq ya missing yan gida kuma ma dai yana so yaga yarinyan nan da Farooq ya dameshi akanta dan yaki ya kalli hotonta dan yace ba mamaki hoton ya sha editing shi ba zai kallii gaibu ba . Sun isa bauchi lafiya sai da suka yi sallah suka shiga cikin gida straight part din mami suka yi ta dan rikesu dan ta san wajen auntynsu zasu nufa ta sa aka cika musu gabansu da kayan ciye ciye ba abin da suka taba sai fruits dan shi najeeb ya kira aunty ta mishi tuwon shinkafa da vegetable soup da kunun aya ga fruit salad shima Farooq ya kira lauratu ta mishi American desert haka suka bar mata suka nufi part din aunty suka barta da takaici suna isa laura na setting table tun a palor gaban najeeb ke faduwa yaran gidan ne suka fara ihun murna hakan yasa laura da aunty fitowa me zai faru ido hudu suka yi da najeeb dukkansu sai da gabansu ya fadi ita ta tuna da baya shi kuma wa zai gani in ba astral dinshi ya Allah kasa ba ita bace laura ya salam ai ba shiri ya zauna dan gani yake kafafuwanshi ba za su iya daukanshi ba. [7/8, 9:19 PM] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 21 Dakewa tayi ta sakarwa farooq murmushi tace oyoyo yayana customer na harararta yayi malama sunan nan ya fita a bakinsu duk su kayi dariya amma banda najeeb da ya fada kogin tunanin in laura ce astral dinshi ya zaiyi da dumbin soyayyan da yake mata dan yanda farooq ya muto a kanta yana jin kunyar yace mai itace astral dinshi dan ya tabbata farooq can sacrifice anything for him likewise shima domin dagantakarsu ta wuce abokanta sai da aminci da yan uwantaka aunty ce ta katse mishi tunani tace yarimanmu me ke da munka na ganka so silent murmushi yayi yace aunty gajiya da yunwa tace oh oh toh zaku fara zuwa kuyi wanka ku dawo ne ko a kai muku part dinku ko kuma zaku ci yanxu farooq dake can yana tsokananta ta dawo bakar baturya hausar sai a slow ya juyo dan jin abinda aunty tace yace aunty bara muci yanxu kawai in yaso in muka shiga mayi wankan mu huta gaba daya tace ok toh ke lauratu ki serving dinsu sannan kije ki cire pingilallun kayan nan haba ace mutum baI da aiki sai sa kananun kaya ta tura baki kadan tace haba ummi kalli fa kayan jikina me sukayi me ma pingili oho dariya farooq yayi da jin draman su ya kalli kayan leggings ne da er karamar riga ta tattare coil hair dinta ta sokeshi da pin a baya kaman wata black american dai yayi murmushi yace gsky kam kije ki canza ko kanwata kuma mind u ki daina cewa auntyn mu wata ummi kina tsufar mana da ita yanxu kuka jere sai a ce yayarki ce kawai sai ki dinga tsufar mana da ita dariya tayi tana shigewa corridor tace dan ma bance inna ba numfashin najeeb ne ya tafi yawo ya dawo dan ganin ass dinta me shape gwanin kyau a zuciyarsa yace lallai dole ya karfafawa aunty guiwa hanata sa kananan kaya kar ta kasheshi da ranshi kuma yana kishin wani namiji ya dinga ganinta haka mai da kallonshi kan farooq yayi sai yaga shi hankalinta ma baya kanta mikewa yayi da kyar duk bashi kuzari ya nufi table aunty ta kalleshi cikin kulawa dan taga kallon da yabi lauratu da shi tana tunanin dan yaga har ta gama hargaginta bata gaisheshi bane yasa jikinsa sanyi kar ka damu ita yarimanmu zata sauko ne har yanxu tana fushi da kai ne amma zan mata yace ok auntyna gode. ****** ******* ********* Bayan sun gama sun tafi side din Najeeb ne suka yi wanka farooq na kwance kan sofa yayin da Najeeb ke ta faman rubutu a journal dinshi farooq yace dude ya amsa da mhhmm yace ya kaga lauratu tayi ya kuma cewa uhm yana me cigaba da rubutu ya kuma cewa kaga tafi astral din ka ko ya kuma cewa uhm cike da mamaki farooq ya ke kallonshi sai yaga kaman baya jin me yake fada hankalinshi na kan journal din ne da karfi yace dude! Ya dago yace na'am ina jinka fa kace laurah ta fi astral nace eh what do u want to hear again yace dude are u ok na san baka sanya akan batun astral dinka meke faruwa tabe baki yayi yace babu kawai i have given up it seems like we are not destined to be together ban san ta inda zan fara nemanta ba ta bace min har sau biyu gwara in daina dagawa kaina hankali ya fada cike da karaya jikin farooq yayi sanyi yace kar kace haka in ita matarka ce u will surely meet her Najeeb nayi rantsuwa nayi alqawarin zan dage da addu'a sai Allah ya hadaka da astral sai ya mallaka maka ita da izininsa idon najeeb cike da kwalla yace ah ah frnd what if ita ba alkhairi na bace... Bai gama rufe baki ba farooq yace sai mu rokeshi yasa ta zama alkhairin taka limshe ido yayi wanda haka dabi'ar memartaba ne su kuma suka gada in har zasu magana me mahimmanci me dadi ko mara dadi sai sun limshe ido sun bude haka nan in suka rasa mafita akan abu.. ******* ****** ******** WATA UKU BAYAN HAKA Najeeb ya rasa sukuni ta kai ta kawo kwata kwata bai son zuwa Bauchi Dan kar ya hadu da laura dan kullum Allah kara jinta yake a ranshi yayi addu'an Allah ya cire mishi ita a ranshi ko dan farooq dan a yanxu farooq ya furta mata kalmar so ta kuma amince da shi amma shi kaman kullum kara sabunta mishi sonta ake yi . Ta bangaren laura kuwa ko kallon najeeb bata sonyi dan in ta kalleshi sai ta tuna tozarcin da yayi mata ta kasa yafe mishi duk da hakuri da ya bata gaban memartaba da aunty dan farooq ya dage sai dai ta dinga cewa ummi aunty kar ta tsufar musu da ita wai ta amince da soyayyar farooq ba wai don tana mishi soyayyan aure ba sai dan ba abin da zai nema a wajenta ta kasa mishi sai dan in ya sabawa Allah wanda shi kullum a cikin tsawatar mata yake kan irin suturunta ta hanga ta hango ba ta da abinda zata saka mishi sai ta hanyan auranshi dan komi suka zama yau shine sila shi ya rabosu daga ruga shi yasa ta amince mishi. Farooq kam.yana ji yafi kowa sa'a tunda zai mallaki laura yana mata wani kauna yes kauna dan sosai yake jinta a ranshi baya son abin da zai taba ta yana jin wani strong connection a tsakaninsu yana kokarin ganin ya sata a hanya duk da wani abu take yi ba barta da sa pingilalun kaya sai kaje ka sameta daga ita sai bom short da vest ko ka ganta da leggings ko dai short gown aunty tayi fadan tayi nasihan ita dai bata ga aibin kayanta ba tunda bata fita haka dan ko a US bata fita da oingilalun kaya sai tasa after dress amma kullum kaman kara zugata ake, wani ikon Allah farooq bai taba jin sha'awarta ba ko ya ganta haka ganinta da kananan kaya basa taba daga mishi hankalu ko me yasa haka oho. ******* ******* ******* Wandon jeans ne a jikinta da long top ta dan yafa wani karamin gyale akan ta tana ta zaga masarautar dan ta gaji da zama sai zagawa take tana zuwa har inda bata taba zuwa ba wani dunkulallan side ta hango gwanin sha'awa ginin a dunkule yake ga flowers sun mishi rumfa duk fadin cikin gidan bata ga part din da ya burgeta irin wannan ba da sauri ta nufi wajen dan bawa idonta abinci dan ta san ba part din mami bane tana tura dan karamin gate din sai taga fadawa birjik a gate din sai da gabanta ya fadi tamke fuska tayi irin ba raini din nan kaman dai itace jinin sarautar durkusawa suka yi suka gaisheta dan tun da har ta iya kawowa har nan lallai tana da matsayi a marautar wucewa tayi inda zuciyarta take azalzalo mata wato garden wajen dan ta san tunda flowers din nan suka kayatar bara a rasa garden haddade a wajen ba ta baya ta zaga wow shine abin da ta furta a fili ganin garden ga wani falling water da yake bi ta wani karamar korama haka ta dinga zagaye wajen tana furta wow wow wow madidaitan idonta ta ware dan hango abinda ta misssing POOL abin da ta furta da iya karfinta kenan wanda hakan ya jawo hankalin mammalkin wajen da ya fito da wanka yanzun lekowa yayi ta window din bedroom dinshi dake sama hangota yayi tana striping kayanta kasa dauke idonshi yayi duk da ya san bai kamata ba haka ta cire kayanta ya rage daga ita sai bra da wani short mai tsantsi me kama jiki kafi yayi auni ta fada ruwan sai ihu take ita kadai tana iwo sosai ta ke jin dadin ruwan kasancewar garin da dan zafi ta kai kusan 40 mins a ruwan kafin ta fito shima kuma yana tsaya yana kallonta ai da ta fito sai da hankalinshi ya tafi yawo ya dawo dan gani ta tsab cikin wet less bra nipples dinta were erected ga short coil hair dinta is all so wet oh my she look damn sexy zaro I do😳😳 yayi kaman balls din zasu fito daga socket🤣 dinshi ganin ta sa hannunta a baya ta na kokarin unhooking clip na bra dinta[7/17, 06:27] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 22 Tunani tayi in ta cire undies dinta a nan zata barsu ko kuma haka zata rikosu tana wuce mutane waige waige yaga tana yi can sai yaga ta nufi resting chair ta kwanta ta lumshe idonta MAKUT ya hadiye wani tsinkakken yawu ganin santala santalan cinyoyinta ya rinyan nan so take ta zautar da shi da alama so take ta mai da shi ruwa kallon kanshi yayi ganin har ya having semi erection sauri yayi ya bar window din ya sa kaya ko mai bai shafa ba saboda yanayin zafin garin da kuma dai saurin ya koma kallonta . Ita kuma tana daga kwancen cike da nishadi dan sosai taji dadin swimming din kawayenta ta tuno su regina zubur ta mike daga kwancen da take she miss them rabonta da su tun barinta a Abuja ya kamata ta contacting dinsu kayanta ta fara sawa cikin sauri ta fice a wurin tana duba wayanta dan ganin miss call din aunty suna cikin saurin da take tana duba wayanta taji ta bangaji mutum kafin ta dago taji an zabgeta da mari dagowowan da zata yi sai taga khaleesat ce da bororinta bata yi wata wata ba ta wanke ta da mari itama tace ke har kinyi kwarin guiwa da zaki mareni dan na bigeki ba da sani ba to ki nutsu kiji kece me sarauta a gidan nan amma nima bana cikin bororinki kuma bana cikin bayinki ki iya takunki ina da gatana bar ganin ina zama cikinku hakan ba shi zai baki daman takani ba useless thing taja tsaki ta wuceta . Najeeb dake tsaye a bakin kofa yana kallon duk abin da ke faruwa sai yaji ta burgeshi bata daukan raini what a confidence abin da yace a ranshi kenankhalisat ce ta iso inda yake tana kuka tace amma yanzu big bro kana kallon wulakancin da yarinyan nan ta min baka yi komi ba ya lumshe ido yace toh me zanyi ke kika so wulakantata ita kuma ta riga ki lets go inside muyi wata magana. Ko da suka shiga suka zauna yace lil sis na dade ina so mu samu daman nan ban samu ba sai yau khaleesat me aunty khadeeja ta taba miki bayan auran mahaifinmu da tayi tace babu banda kishi da take yi da mah din mu yace dake take kishi ko da mah ita sa'arki ce ina ruwanki da shiga abinsu na manya kin manta kema macece zakiyi aure a wani gidan maybe gidan sarauta mai dumbin zuriya ya zakiji in daya daga cikin zuriyar ta rainaki??? Jikinta yayi sanyi hakan da ya gani ya bashi damar cigaba dayi mata nasiha da nuna mata illolin halin da take yi kuka take shabe shabe tana neman gafararsa yace ni me kika min wadanda kika hurting zaki nemi yafiyar su bayan na Allah tace toh ka rakani pls ina jin kunya murmushi yayi yace ok toh muje. Tana shiga side dinsu aunty ta rufeta da masifan ina ta shiga sama da awa 2 tana nemanta ta kira wayarta bata dauka ba ta dan turo baki tace aunty fa wayar na silent ne banji ba amma ina cikin gidan nan face toh dai ki kiyaye lauratu ban son kina nisa dani ina tsoron in kuma rasaki sai jikinta yayi sanyi tace aunty kar ki damj zan kiyaye barin canza kayan nan laptop nake buqata gashi ban san ko'ina a garin nan ba tana tafe tana magana taje ta canza ta sa gown ta fiti tana cewa aunty yamzu aunty ya za ayi ko driver zan nema turus tayi dan ganin aunty da su najeeb khalisat na tsugune tana kuka tana rokanta aunty tace ba damuwa taso diyata allah ya yafe mana gaba daya shigowar laura palon yasa khaleesat karasowa ta rumgume ta tana fadin sister dan Allah kiyi hkr da abin da ya faru dazu ta dan yi murmushi ba komi ni ya kamata in baki hkr amma yanxu dai let bygone be bygone suka yiwa juna . Aunty tayi murmushi tace toh masha Allah,Allah ya kara hade kanku suka ce amin tace lauratu banji kin gaishe da yarimanmu ba ta dan tura baki ciki ciki tace ina wuni ya limshe ido kafin ya ansa da lafiya aunty tace Allah ya kyata batun fitarki kuma ga yan gari nan tayi wucewarta ta barsu khalisat tace sister ina zaki je kai ta dan sosa kafin tace wallahi laptop nake so in siyo ban da shi and i need one khalisat ta juya ta kalli yayanta tace yaya muzo muje hada rai yayi yace ah ah ina da aikin da zanyi ki nemi driver marairaice fuska tayi tace yaya plssss tashi yayi ya fita ba tare da yace musu komi ba tabe baki laura tayi ita dama bata nema ba don dai kar ya zama ta gwasale khaleesat ne yasa tayi shiru khaleesat tace ohhhhh na so ya kaimu dan shi bai cika son fita da guards nima haushi suke bani amma yanzu bamu da yanda zamu yi are u ready laura tayi murmushi tace alway suka yi dariya gaba daya. Bangaren Najeeb kuma abinda yasa yaki kaisu baya son abinda zai kusanta shi da laura ne dan ba karamin dimautashi take ba ita laurat dai ba faa bace chocolate kala ce bata da tsowo bata kuma gajarta wato average height ce bta jiki siririya ce tana da nonuwa ma daidaita basu cika girma ba basu yi kanana ba a tsayae suke cak kaman an dasa su bangaren hips kuma hips dinta madaidaita ne amma sai tudun duwawu gashinta natural coil ne wato kanannade suke irin kaman an tsafe kitso din nan ita haka nata yake naturally kuma shoulder length ne wato dai dai kafadarta ta fanni fuska tana da ido madaidaita su ba manya ba sannan kuma ba kanana ba hancinta bai cika tsawo ba tana da dan karamin baki da take yawan turoshi karshen haduwa dai ta hadu dai dai ita wannan dalilin ke saka najeeb baya son kallonta sosai dan tunaninta begenta da sha'awarsa hana shi sukuni suke su hana shi bacci yau kam nace bacci ai bai ga idonshi ba tunda ya ganta kusan tsirara.lol [7/17, 06:27] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 23. Laure ta mayar da pool din Najeeb tamkar nata duk da bata san mamallakin wajen ba,da zarar ta bushi iskanta zata saka bikini dinta ta daura after dress mai kauri taje ta sha wankanta tun aunty na bincikan inda take shiga har ta hakura ta kyaleta dan ta san dai tana cikin masarautar. Haka Najeeb ya san lokutan zuwanta wajen dan ya tambayi masu tsaron wajen suka gaya mishi in har yana gari toh yana bedroom dinshi na sama yana lekenta farooq har mamakin yawan hawanshi sama yake don bai cika son saman ba amma sai ya danganta hakan da kadaici da kuma rashij sanin takamamen inda astral dinshi take hakan yasa ko da yaushe yake kwantar mishi da hankali da kuma tabbatar mishi da inshaa Allah zai ganta harma ya aureta. Magana tsakanin farooq da lauratayi nisa har iyaye na shirin shiga ciki. A halin da ake ciki yau ake sa ran zuwan mahaifin farooq Alh auwal da abokinsa sai wan mahaifiyar farooq da kaninta . Ana ta shirye shiryen tarbansu anyi girke girke kala kala bayan sunci sun sha memartaba ya bude taron da addua sannan ya dora da cewa alh auwal ranan wanka ba a boye cibi duk da na san mu ba bakin juna bane na san bazaka rasa sanin ba nine mahaifin lauratu ba nan dai ya kwashe labarinsu ya fada musu gumi ne sosai ya wanke Alh auwal da alh sa'ad kanin mahaifiyar farooq duk da a c din da ke palonsauran yan palon sai jimamin tausayawa yarinyan suke alh auwal yace ran kai dade menene kace sunan ita wannan yarinya da kanwar mahaifiyarta memaryaba yace khadija yarinya kuma lauratu alh auwal yace dija da diyata laure ba shakka kowa sai ya maida hankalinsa kan alh auwal cike da mamaki..... Maimartaba ne yayi karfin halin cewa alh auwal me kake nufi alh auwal ya dan ja dogon numfashi kafin ya basu labarin zamanshi da su margayiya laure lokacin da yan boko haram suka tarwatsa su me martaba yace shakka babu lauratu diyarka ce amma bari in kira ita khadijan da yarinyan nan ne alh sa'ad yace nima labarin yarinyan yayi dai dai da na yarinyan da na tsinta shekaru goma da suka wuce shima ya basu mamaki kowa ya cika da mamakin wannan ikon Allah nan take memartaba ya dau waya ya kirawosu . Sallamu suka yi suka shigo palon ko wacce a cikinsu sai ta daskare hade da zaro ido laura ce tayi wani murmushi sannan tace DADDY da gudu ta nufe shi alh auwal da ya tsaya kallon ikon Allah yana mamakin irin kamannin da laura tayi da mahaifiyarta laure sai dai mahaifiyarta fara ce sol yaji ta ambaci daddy kuma ta nufo su da gudu dai yayi zaton da shi take ya manta alh sa'ad yace ya santa kawai sai ganin yayi ta shige jikinshi tana murna................ yace sweetheart u are alive muna ce kin mutu da muka ga motanki a kone what happen ta goge hawayen da ya zubo mata tace nothing dad just wanted to come back sosai yaji tausayinta ganin yanda ta boye abin da momynta ta sgmhirya mata mai martaba ne yayi gyaran murya hankalinsu ya dawo jikinsu sai kuma kunya ya kamata da taga mutane a palon ashe fa neman auranta aka zo har i zuwa lokacin khadija na tsaye kaman an dasa ta sai da alh auwal ya karasa inda take tsaye yace dije tabbas nine lawal hawaye na gangaro mishi ai basu ankara ba ta sulale ta fadi me martaba ya san za a rina dan akwaita da firgicewa ruwan sanyi aka yayyafa mata taja numfashi ta farfado ta nuna shi da yatsa tace moddibo kana raye ka manta da batun mu ka manta da yarka yar da ka haifa haba sai ta fashe da kuka laura ce ta fara ja da baya tana fadin no no no this cant be mahaifina ni ya mutu ni marainiya ce banda wani uban da ya wuce wannan ta nuna ahl saad alh auwal na kuka ya durkusa a gaban su yace saurara kuji a lokacin da mahaifiyarki ta rasu bayan haihuwar ki nayi matuqar bakin ciki duk da ba ita bace matata ta farki nayi kuka nayi kuka nayi da na sanin barinta da cikinki a nawa wautan da bata haifeki ba da bata rasu ba hakan yasa nayi fushi na tafi ban kara waiwayenku ba hakan kuma yana da nasaba da barina kasar sai da aka kusan shekaru goma na gane ban muku adalci ba daga lokacin na wakilta dan uwanki umar ya fara nemanku amma ba labarinku da kaina naje ruganku akace ba sma san inda kuka shiga ba nayi kuka nayi nadama na dora laifin dukka akaina da ban kula da ku ba Allah shaida farooq shaida hakan yayi dai dai da shigowar farooq din da najeeb da saukarsu kenan a garin subhanallahi me ke faru abinda suka furta a tare kenan suka karaso ciki nan suka samu labari me rikitar da kwakwalwa wai laura kanwar farooq ce ta jini haba shi yasa yake jin kaunarta a ranshi yana ce soyayya ce ta aure haka dai aka yi farin ciki aka bawa juna hakuri . Alh auwal yace to baza fa mu fasa abinda muka zo ba wato neman auran laura a wajenka kai mai martaba ina nemawa dana Najeebullah auran diyarka Lauratu. Kokarin mikewa take yi aunty ta janyota jikinta tana fadin ki nutsu a cikin manya kike shashasha ita kadai ta ji hakan najeeb kam.daskarewa yayi a wajen ya rasa mafarki yakeyi ko kuwa masha Allah abinda maimartaba ya fada kenan abu yayi kyau ba tare da jinkirtawa ba yace shima umar farooq din baza a barshi haka ba na bashi khaleesa Allah ya sanya albarka a auran gaba daya aka amsa da amin Mutuniyar kam tabbbbb........ [7/17, 06:28] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 24. An tsai da ranan aure wata biyu,taro ya tashi lafiya. Suna shiga parlour din aunty laura tasa wani ihu tana fadin wlh ni bazan aure shi wlh bazan auri mugu ba haka kawai ki hana ni magana a rasa da wanda za a hada ni sai mugun nan pap aunty ta make bakin tace lauratu ki kiyayeni ki shiga hankalinki fa kina haukane iyayenki zasu yanke hukunci a kanki ki kasa musu biyayya to ahir dinki turo baki tayi tace ni banki yi muku biyayya ba shine dai bana so ku kawo ko me gadine kuga in ban aura ba ni shine kawai ban so aunty tace aa baza ki iya wannan biyayyan ba tunda ga lafiyayyan miji an baki kince ba kya so wai mugune uban wa kika ga ya taba yiwa mugunta kasake ta tsaya tana kallon aunty wai wa ya taba yiwa mugunta cikin jin haushi tace aunty har kin manta lokacin da ya zalunceni ya sa aka min duka ba tare da na mishi wani laifi ba? Aunty tayi tsaki tace baki da hnkl abin da ya dade kike tunowa abinda ya faru a lokacin da kuke cikin halin kuruciya Allah ya sawwake miki ta shige ta barta ihun ta kumayi tare da jan gashin kanta auntynce ta kuma lekowa tace malama kar ki mayar min da gida asibitin mahaukata fuuuu ta wuce tana kunkunin taga me daura auranta da najeeb NAJEEB kam ya rasa a wani yanayi yake jin abin yake kaman a mafarki da ya saba yi wai shine zai mallaki astral ya illahi Allah ka tabbatar jingina yayi da bango yana tunatoh surarta bata da tsawo sosai amma ba gajeriya ba ce kalan fatarta chocolate kala ce tana da hips da tudun duwawu sosai nonuwanta basu cika girma ba amma ba kanana bane a tsaye suke cas dasu fuskarta kuwa shape ne mai ban sha'awa tana da Ido madaidaita hancinta ba dogo bane sosai dan daidai ne haka bakinta madaidaici ne ba abin da yafi daukan hankalinsa kaman natural coil hair dinta gashin kanta bakine sidik a kanannade irin kaman tayi tsifan nan shoulder length ne wato daidai kafadarta ya tsaya haka yake naturally ko ta sa comb ta combing haka yake zama lauratu kenan tana da kyau dai dai ita .wani murmushi yayi Dan ya san ya gama sa'a fargaban shi daya rashin son da take mishi dan karara yake hango tsanar shi a fuskanta ya lumshe ido yana tunanin mafita. FAROOK yayi farin ciki da zabin da aka mishi dan khaleesat bata da makusa fara ce kal dogowa tana da dogon gashi har baya kasancewarta ruwa biyu manyan ido ne da ita kaman na sauran yan uwanta (dan dukka yaran haj najma akwai ido kasancewarta mai manyan ido) tana da dogon hanci da dan karamin baki itama dai ta hadu dan in suka jera da laura sai an fara hango kyaunta kafin na laura kunsan farin mutum da daukan ido. KHALEESAT tafi kowa farin ciki da wannan zabin domin ta dade dama yaya farooq din na burgeta sosai tayi kuka da ta sami labarin auranshi da laura karahe ta bawa kanta hakuri ta cigaba da adduan zabin Allah ashe shine zabin lokacin da papansu ya fada mata labarin da kyar ta iya daurewa sai da ta shiga dakinta tayi tsallan murnan cikan burinta. Sa'eed wai me kake nufi danine waro ido yayi jin ta ambaci sa'ees kai tsaye lallai ya tabo madam yau ko dear din babu ita ta katse mishi tunani da fadin tunda ka auro wancan yarinya yar kasarku ka sauya halayenka gaba daya kace kana so in dinga maka girki da kaina dan haka khadija take maka yanzu ka san bambacin cin girkin matanka da na masu mana hidima i obligate without questioning ur decision kace wannan kace wancan i never complain ina yi maka uzuri amma kai da alama ba ka san zuru ba ya zaka yanke hukunci ba tare da ka shawarce ni ba nima fa ina da hakki akan yaran nan toh ni dai na fada maka dana ba zai auri yarsu ba. Kwantar da murya yayi yace naj ki fahimceni ba wai na nuna miki fin karfi akan ya'yanki bane ki tuna waye alh auwal a wajenmu ki duba dangantakarsa da yarinya ba wai dangantakar ita khadija da yarinyan ba eh kema kina da hakki akan yaranki amma ina tunanin ban da matsala da ke shi yasa na yanke hukunci ba tre da shawartarnki ba kiyi hakuri da halayen da kika ce na tsiro da su wallahil azim ban taba yin wani abu dan in tozarta ki ko in musguna miki ba kar ki manta gwargwamayar da muka sha kafin muyi aure da irin kalubalen da muka fuskanta auran so fa muka yi naj... Katse shi tayi da fadin a yanzu auran mu ya fi min kama da na hadi ka dauki khadija kamar itace kuka yi auranso bana hadi ba( ita tana ce lamido ne ya sa shi auran khadija) shshsh ya dora yatsar sa akan lebbbanta yace ya kike wani irin magana ke kin sani kece zabina a da kuma kece zabina a yanzu ki taimakeni ki bani hadin kai muyi abin da ya dace tashi tayi ta shige toilet ta bashi zaune a wajen dafe kanshi yayi da hannu daya tare da lumshe ido da alama abin ya wuce tunaninshi [7/17, 06:28] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 25. Aslm kuyi hakuri fa rash in charge me koda ni wlh, ni kaina ina son in dinga kokarin yin typing din akan kari amma ba dama. AFUWAN PLSSS.🙏🏽 Daren ranan Najeeb kwana yayi yana raya daren yana godewa Allah da zai mallaka mishi astral a lokacin da ya cire rai da samunta Da safe bayan sun tashi sunyi sallah sai yaga farooq na ta hade mishi rai bayan sun dawo masallaci yayi shigewarshi bargo yace bestie meke faruwane ina ce zaka tashi kayi shirin tafiyanku borno da lauratu ne naga ka koma ka kwanta kara murtuke fuska yayi wanda sam hakan ba halin farooq bane hankalin najeeb ya tashi mutuqa cikin sanyi jiki ya zauna a side drower yace dude whats wrong wani abu ne ya faru? Farooq yace ba komi ya juya ya kwanta juyo da shi yayi yace then why are u acting wired? Cikin kuluwa farooq yace najeeb kar fa ka dame ni yanxu na riga na san ba ka dauke ni kamar yanda na daukeka ba ni kadai ke damuwa da damuwarka nake daga hankali akan abin da kake da tabbacin samun shi da sanin inda abin yake ni ka barni cikin duhu..... Najeeb ya kara rikicewa yace farooq wai me kake fada ne me nayi maka kake fadan wasu irin maganganu? Farooq yace baka sani ba ko wato to bari ingaya maka na san laurat itace astral dinka rintse ido najeeb yayi kafin yace gosh farooq yace yeah na sanin duk da boye min da kayi Najeeb why? Me yasa zaka min haka yanzu da lauratu ba er uwata bace sai ka barni in aureta cikin fada najeeb yace hanaka auranta kake so inyi? Inyi son kai wato no i can never do this to u how the heck did u even find out ya dga kafada yace jiya acikin aduoinka na godiya ga Allah najeeb banji dadi ba ko da rigaka furta maka ina son laurah amma ai ka riga ni saninta ka rigani fara sonta ya zaka min haka? Ka san i can sacrifice everything for u..ka fin ya karasa najeeb yace same here so ka daina kokarin ganin laifina and ka yafe min boye maka da nayi plsss bana son gani bacin ranka bam saba ganin hakan ba yayi murmushi yace toh na daina nima bazan iya dogon fushi da kai ba sukayi dariya dukka Najeeb yace oya toh tashi ka fara shirin kaimin mata taga yan uwanta farooq yayi tsaki wallahi sai nayi bacci tukun haba ya juya ya kwanta. Khaleesat ke zaune kan dining tana break fast wayanta tayi kara alamun text ya shigo dubawan da zatayi ai sai ta waro idonta cikin mamakin dadi ya farooq ne ya mata text yana tambayan lfynta da bata hakurin ba zai samu shigowa su gaisa ba sai ya dawo daga borno break din da ba a karasa ba kenan ta diba a guje sai part din auntu straight dakin laura ta shiga tsananin sanyin da dakin yayi na a c yasa ta komawa ba shiri kafin ta kuma shiga nannade take cikin bargo har kanta ta rufe khaleesat tace atoh irin wannan sanyi ai dole ki rufa sai kace kin tuno da US ta dau remot ta kashe gaba daya kafin ta yaye bargon da rufa da shi wai me ke damun amaryar mune tsaki taja ta tashi ta zauna tace wacece amaryarka malama ki shiga hankalinku fa dan ba zan auri mugun nan ba khaleesa tace yaya yariman ne mugu tohhhhh nayi nan da na zo in baki labari ki tayani murna ne har ta kai kofa sai tace mata dawo ki gaya min meye dan anjima ba ganina zaki yi ba borno na nufa ni da yya farooq ya farooq din data ambata shi ya dawo da ita ta zauna cike da doki tace baki san meye ba kalli text din da yaya farooq ya min yanzu ta karba ta karanta kafin ta kalleta tare da daga gira daya alaman tambaya khaleesat tace ohhhhh ke baki gani ba ya damu dani laura kin san yanda na ke son ya farooq kuwa na dade da burin in mallake shi domin shi mutum ne mai saukin hali har yanzu laura kallonta take tana mamakin zurfin cikinta sai kuma khaleesat din taji kunya ganin irin kallon da lauran ke mata ta tuna ashe fa ba don yayanta bane shi zata aura da sai ta fara yan kame kame tace emmm irin crush din nan na yarinta kinga ne ai laura ta tabe baki tace babe in zaki fadi gaskiya ki fada tunda dai kin san aure ya haramta a tsakanin mu dan ni ko da can ba wai ina mishi son aure bane ki daina wani kwane kwane ta zungureta kafin ta tashi ta shiga toilet ta barta tana dariya. Su laura anzo borno an ga en uwa sai murna take wai ashe haka take da tarin dangi ammi ta rasa inda zata saka ta haka kakarta hajiya da ta ji tayi shiru zata ce larai yaya dai har kuka tayi mata kan ta daina ce mata larai ita wallahi ta gaji da bata mata suna da akeyi daga me cewa laure sai kuma larai haka ya sa ta tattara ta koma gidan su wajen ammi inda take zuba shagwabanta son ranta duk da ga ta da kanne . Ammi ta samu da zancen ita fa bata son Najeeb fa ammin ta bata hakuri tace tayiwa iyayenta biyaya Najeeb mutum ne mai nagarta zaki more miji zaki san an miki gata ranan ita ma ammin fushi akayi da ita aka wuni a daki ammin dai dariya tayi kawai. [7/17, 06:28] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 26. BARKAN MU DA SAFIYAR JUMA'A😘😘😘 Watan Laura guda a borno dai dai da rana days najeeb baiyi gigin kiranta ba dan shi ya rasa ta inda zai fara mata. Su farooq kam ana ta shan soyayya dan khaleesat din ma er yi ce soyayyarsu sukeyi ba kama hannun yaro sai alokacin ya gane tsakaninshi da laura soyayya ce ta jini ya dauketa na soyayya. Watan laura gudan nan ammi da hajiya ba karamin tsumata suke yi ba da ingantaccen tsuminsu na maiduguri turare kuwa kullum cikin turarata ake sosai taji dadin turaren dan ita bata taba amfani da su humra ba sai dai designers perfume hadi kala kala kam ta sha shi wanda ita da kanta a matse take dama gata yaya she have a strong sexual desire wato ita me yawan sha'awa ce (amma fa ba macen ayu bace irin su o o😜) in abin ya motsa matsa rasa inda zata sa kanta take tayi ta juye juye kenan balle yanxu kuma da ta tsumu. Ranan da ta dawo bauchi sai da suka taba drama da aunty dan tana shigowa ta sa bikini aka sa after dress aunty tace sai ina ta dan tura baki na fa baya zan dan zaga toh kar dai ki dade cikin haushi tace wai toh aunty ni yarinya karama ce? I am almost 21 fa aunty tace ko 101 kike ke karama ce a wajena kullum sai ki sa after dress ki yi ficewarki na tambayeki inda kike zuwa kinki fada min ba dole in damu ba ta zo ta dan rungumeta kadan tace haba aunty kaman baki yarda da ni ba wlh ba wani waje nake zuwa baina cikin masarautan nan kar ki damu i can take care of myself tace toh shikenan kar dai ki dade tace yeeee thats my aunty ta manna mata peck tana tafe tana fadin ke aunty ko.missing dina baki ma ba daga dawowana mun fara da fada. Yana kwance akan resting chair na dakin shi na sama yanzu ya gama kallon pool din ya missing dinta sosai ya missing ganinta tana wanka kullum yake sa a canza ruwan pool din karar karamar kofar shiga wurin ya dawo dashi daga wajen yanda yaji zuciyarshi ta buga ne ya tabbatar mishi da ita dince duk da bai tashi daga kwancen ba ya san yau zata dawo amma baiyi tsamanin zata zo wajen yau lallai tana soyayya da ruwa a hankali ya tashi daga kwancen ya nufi window din hangota yayi yau a gaban falling water din ta cire after dress din jikinta daga ita sai bikini din swimming dinta daga kai tayi tana kallon daga inda ruwan ke zubowa a hankali ta tsoma kafanta a cikin ruwan har ta shige a dai dai kwankwasonta ruwan ya tsaya mata tsayawa tayi a inda ruwan ke zuba yana zubo mata akai wow image din look so erotic wayan shi ya cire yana ta watsa mata hotuna kaman yanda ya saba har ta gama ta fito ta dau karamar towel din dake waje ta goge gashita. Daga bayanta taji ance look who is here amaryata ce a dan firgice ta juyo ganin me magana yasa ta hade rai tace meye haka zaka zo kana lekena ta fadi hakan tana dan ja da baya dan taje ta samu ta dau rigarta bata so ta juya dan ta san me ta mallaka a bayan nata😜wannan ai rashin hankali ne damko damtsen hannunta yayi yace menene rashin hankalin ganin matata in a bikini? Kokarin fisge hannunta take yi tana fadin ni ba matarka bace kuma bazan taba zama matarka ba mugu kawai sai kokawar kwace hannunta takeyi ganin hakan da yayi yasa ahi sakinta da karfi wanda hakan yasa ta yin baya ji kake dumbul ta fadi a ruwa fito da kanta tayi da sauri daga ruwan cikin alaman shidewa dan bata zaci hakan ba ta daga hannunta biyu tana mayar da gashinta baya Najeeb sai da yayi ta maza wajen janyo numfashinshi da yake kokarin tafiya yawo dan kam ganinta haka ya tafi da imaninsa tsugunawa yayi gaban pool din yace kadan daga kalolin rashin hankali na kenan beside ni dake waye mara hankali kin shigo gidana without my permission what is that call? Cikin zuciyarta tace trespassing yace good zaro ido tayi dan bata san a fili ta fada ba yace yes in naga dama kin san i can press charges ko? Ba zan pressing ba dan na san zaki ce musu ke matata ce kin kawo kanki ne just take note kara ganinki a nan zai tabbatr min ke din mallakinane and karki kara kallon wani kice mishi mara hankali dan gudun kar ya miki aikin rashin hankali. [7/17, 06:28] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 27. Juyawa yayi ya fara taku cikin kasaita ba tare da ya jira tace komi ba yana jiyo ihunta tana bubbuga ruwan murmushi yayi yayi ficewarshi. Ita kuwa fitowa tayi a ruwan a fusace ko goge jikinta bata yi ba ta dau rigarta ta saka fuuuu ta wuce part din aunty can ta same shi a zaune da aunty ta kara cika fam ganin yanda yake wani shagwabewa aunty tsaki taja zata wuce aunty ta jawo tace ke kuma da wa kin shigo mana ba sallama sannan kinzo kina buga mana tsaki a aka wai ma daga ina kike kanki da jikin ajike ba riwan sama akayi ba kasancewar ruwan jikin bikini din ya jika after dress din ta turo baki tana dan harare harare tace ki tambayi mugun nan dake zaune... Bata karasa rufe baki ba aunty ta buge bakin tace ban hanaki zagin nan ba hakan ya kara kular da ita tayi shigewarta daki tana shiga dress mirrow ta nufa ta kalli bakinta ya dan tashi wai sbd wannan mugun aunty kullum ke buge mata baki wani ihun ta kurma tare da zubar da kayan kan miro din suka zube. parlour aunty salati tayi tace Allah ya shirya mutum kaman mahaukaciya tayi ta faman yiwa mutane ife ife Najeeb yace aunty sai hakuri kin san halinta watakila wani abin ya bata mata rai( kuji kaman bashi ya kunnota ba) aunty tace in wani abu ke damunta sai baza tayi addua ba girma fa take kara yi haka za ayi auren taje tana ife ife yayi murmushi shi kadai ya san me yake ayyanawa. Safiyar ranan khaleesat ce ta shigo yau ma tana cikin bargo sai dai bata kure ac din kamar na ranan ba harara khaleesat ta wurga mata tace er rainin sense ni na damu da ke amma ke ko oho ki dawo ki kasa zuwa ki gaya min in sashin mu ne bazaki shiga ba saboda za a cinyeki ai kya kirani kice min kin dawo ban da hubby ya gaya min kin dawo da bazan sani ba yamutsa fuska tayi tana tashi zaune ta dan turo baki tace toh radio kin gama? Ai ina da niyyan zuwa side din naku in gaida ma dan ammina tace ina zuwa gaisheta kullum ni ban ma san ta ina zan fara ba wallahi dariyar wautan laura khaleesat tayi ita dai walh tana burgeta bata da boue boye bata munafurci abin da ke ranta shi take fadi sai dai kar kaji dadi tace toh me ya hana ki shigo jiya tsaki taja tace bar dan rainin hankalin yayankin nan shi ya bata min rai wallahi wai dan naje nayi wanka a pool dinshi ai wallahi ban san pool dinshi bane da mai zai kaini shiga inda ya shiga eww baki ga wanka da nayi jiya ba da na dawo daga pool din dariya sosai khaleesat ke yi har da kwanciya tace amma ke ba karamar yar wulakanci bane meye a jikin yayan da zaki ce kin yi wanka ba adadi dadin abin ba inda ya shiga kawai zaki shiga ba ke din gaba daya zai...🙈pillow ta dauka ta kwala mata ta mike tana fadan Allah ya sauwake shigiya me dirty mind har yanxu dariya khaleesat keyi tace eh din naji ina da dirty mind amma za a ganine bari a daura mukus za a jiki duk wannan shegen taurin kan sauke shi yayana zaiyi kofa ta nuna mata tace fice min a daki in iskanci ya kawoki jarababbiya kawai( sai kace bata fita jaraba ba😜) ta hade hannunta biyu tave sorry er uwa wacce ba jarababbiya ba je kiyi wankan kizo mu tattauna tana shiga bathroom tana fadin in dai akan auran nan na kune kar ma ki bata lokacinki. Ita dai khaleesat bata saurareta ba tana shiga tayi saurin janyo laptop dinta tayi sa a ba kashe yake ba da alama tayi amfani dashi da asuba saurin kiran kawayenta na us tayi dukka a video call ai kuwa tayi saa basuyi bacci ba kasancewar su kusan tsakar darene a wajensu sunyi mamaki sosai ganin khaleesat ce ba loh din tasu ba rabecca ce ta tambayi ina loh din cikin turanci ta fada musu tana wanka ta kirasu ne ta gaya musu laura din is getting married to a prince ihu sukayi suna murna tace suyi shiru ta basu contact dinta tace tana so suzo ba tare da ta sani ba dan baza ta gaya musu auran ba saboda bata son auran auka ce toh ba damuwa da sauri suka yi sallama ta goge calla din ta bude game tana yi haka ta fito ta sameta tana game. Tana shafa lotion ne ta saci kallon khaleesat tace ke kuma fa maganan me zamuyi khaleesat ta kashe game din ta zauna tace yauwa dama wani taimako zaki min daga gira daya tayi alaman tambaya ta dora da cewa taimako kuma ya farooq dai na mutuwar sonki balle ince so kike in shigar dake hararanta leesat tayi tace wallahi wuce nan ke dama kan maganan pre wedding pics ne ya kamata next weekend muje muyi in sunzo weekend uban ore wedding ne waye zai je ya tsaya yin hoto da wani kato Allah khareemat ki fita harkata haushine ya cika khaleesat nace mata khareemat da tayi ta dan ta shi ta rike handle din kofan kafin tace toh laure da gudu ta fita itama ta rufa mata baya da dan towel din dake jikinta mutum taji ta bangaje carab ya rukota ya dangana ta da bango kasancewar corridor ne yace meye haka a haka kike shirin fita me yasa ke ba kya son suturta jikinki ne ta turo baki tare da hararanshi kaman idon nan zai fadi tace an fita hakan ina ruwanka kayi abinda zaka yi ta buga tsaki abinda bata taba zata zai mata ba taji yayi wato hada bakinsu yayi ya tsotse lips din tas yace anyi next time kuma wanda ya fishi zanyi ya juya ya tafi ya barta nan tsaye yana kaiwa kofa ya jiyo ihunta tare da buga kofanta alamun ta shige dakin mirmushi yayi yace Allah ya shirya. [7/17, 06:28] YAYA HAYAT: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 28. Toilet ta wuce da gudu ta dau brush tana ta goge amma wallahi wannan mutumin ya cuce ni ya rasa me zai min sai kiss Allah ya isa haka dai ta fito ta shirya tana ta mita ta dau wayoyinta da sakon da ammi ta bata tace ta kaiwa mah ta fito ta iske aunty zaune a parlour ita kadai dan ita bata fiye son borori na dabaibaye da ita ba sai dai in tana buqatansu ta kirasu amma ita bata son fadanci. Tace wali jam aunty dariya abin ya ba aunty yau kuma fillancine ya motsa baki ta dan turo tace eh gwara in dan dinga tabukawa ko zai dawo dan naga da kyar nake iya hadawa yanxu aunty tace gsky kam yanzu kin koma kanurinki tace hmm ku kunyi break ko bara in samu nima inyi aunty tace ai ke baturya ce mu mun tsufa da yin break har yara sun tafi islam tabe baki tayi ta nufi dining room din. Tun daga farkon gate din zaka san ana zuba mulki dan fadawa ne da borori birjik ta ko ina lallai a gaishe da sarauniya najma mulkinta take son ranta haka khaleesat ta shiga gabanta na ta faduwa ta samu kanta da fargaban yaya mah zata ansheta ita sai taji kunya ma sau daya rak ta taba zuwa gaisheta bayan dawowanta daga bata yanxu fa sai tace dan ina son danta ne zan dinga zuwa gaisheta mtswww ta ja tsaki ni wallahi ammi ta hada ni da aiki haka ta kutsa duk inda ta shiga borori ke gurfane tun a parlourn farko aka dakatar da ita akaje a gaya mata yar sakon ta dawo tace wai tace ki jira tana zuwa tafi 30 mins tana jira bata fito ba bata kuma ce ta shiga ba da tayiwa baiwar dake zaune a parlon ta mata magana tace ah ah tana sane kar ta damu zata nemeta ran laura ya kai kololuwa wajen baci wannan wani irin wulakanci sai kace wacce tazo neman alfarma har ta tashi zata tafi dabara ya fado mata ta kira khaleesat ai ko 5 mins ba ayi ba ta bullo ta wani kofa tace sis ya baki shiga wajen mah din ba kika tsaya a parloun farko sai kace ba yar gida ba wani murmushin takaici tayi tace toh yanzu ba gaki ba sai ki min iso taja hannunta suka shiga wajen mah din wani abun haushi sun sameta a hamshike tana zuba kasaita ba wani uzuri bane ya sa ta dakatar da laura ba khaleesat ce ta ja hannun laura har gabanta tace mah ga surukarki fa tazo diban gaisuwa kasa kasa laura ke dankarawa khaleesat harara ita ko ma din kallonta take sama da kasa Allah ya so yau doguwar riga ta saka budaddiya ta kama gashinta a baya sai dan zare zaren curl dinta da suka zubo kadan ta gefe da gefen fuskanta simple make up ne a fuskarta. Durkusawa tayi a gabanta kaman yanda ammi tace mata tace ma da fatan kin tashi lafiya gyada kai kawai tayi wanda hakan yasa jikin khaleesat yi sanyi dan duk da ta san mah bata son auran amma bata tsammaci zata kwatanta wulakanta laura ba dan ba halinta bane turawa yayanta mssge tayi. Iya kuluwa laura ta kulu ranta ya baci ba karamin kokari tayi wajen hana kanta zunduma ihu ba ta kai minti 10 a zaune kafin najeeb ya shigo yana shigowa duk ya kalle su kadan bai yi dariya ba ganin yanda laura ke durkushe sai ciccciza lebe take amma yaji dadin yanda ta bawa mah dinshi respect kallon mah yayi yace mah baki gane lauratu bane tazo gaishekine fa mantawa nayi da tare zamu shigo na shiga wata sabgar shi din ma dan lele sai da aka sha mishi kamshi kafin aka ce na ganta mana a cinya kake so in daura ta yayi dan murmushi duk da yasan magana ta fada mai yace eh mana mah tunda ni yanxu nayi girman da ba za a daurani a cinya ba sai a daura matata dan da alama ba wani nauyi zata yi ba, bari inga kafin su ankara ya ciccibeta ya dora kan couch ko kunya bai ji ba wani mugun kallo mah ta wurga mishi ita kuwa laura wani kunya da bata taba zaton tana dashi bane ya lullubeta amma wallahi gayen nan ya raina ta ya mugun sameta sai ya dinga mata abu a duk lokacin da yaso wallah zatayi maganin shi mugu kawai ba shiri ta mike taje ta ajiye tace mah gashi nan inji ammi wai zakuyi waya (ita ammi turaruka ta siya ta ba lauran tace in taje ta ba mah din ba sai tace komi ba zasu yi waya dabaranta nayin hakan dan mah ta zata lauran ce ta siyo mata toh gashi ta kwabsa) tayi ficewarta. Bayan fitan laura najeeb da khaleesat har rige rigen tashi suke su bita najeeb so yake yaje ya dan tsokanota ita kuma leesat lallashi zata mah ta dakatar dasu dukka tace duk ku zauna kai sultan so kake mu samu sabani sarai ka san ban son abinnan kai kuma nuna min kake kafi kowa farin ciki da hakan wai ni kam dama can sonta kake ne? Yayi shiru ya sunkuyar da kanshi a zuciyarshi yana fadin for almost 4 yrs mah ta cigaba da fadin koma meye ne a zuciyanka ni dai na fada ma ka nemo ko yar waye ka aura amma ban da waddan can lumshe ido yayi yace haba mah ki yiwa abee da ammi adalci plsss ki duba yanda suka dauke mu ki duba dangantakar mu dasu ba naki da na aunty ba murmushin takaici tayi kafin tace hakan ne yasa ban kyamaci auran khaleesat da umar ba dan duba hallacin da kake magana ni wancan yarinyan ne dai bana so ka gayawa ubanka ka fasa auran nan tunda dai ba sonta kake ba kaima in dan biyayya ne ai nima ina da hakkin ka min biyayyan sai dai in kaima kana son auran ke kuma ta koma kan khaleesat wallhi kina neman in babballaki a gidan nan in baki fita a idona ba tam. Biki saura sati biyu anyi anyi da laura suje suyi pre wedding taki shi dama najeeb baya nemanta rabonshi da ita tun ranan da taje gaida mah bata kara komawa ba ita da aka ce ta dinga zuwa kullum ko aunty ta korata sai tayi nata wajen ranan dai asirinta ya tonu ta fita da kusan awa khaleesat ta shigo nemanta aunty tace ba tana wurunku ba khaleesat tayi dariya tace tab lauran ce zata shiga wajenmu lallai aunty tace ban gane ba bata shiga wajenku ne leesat tace sai kace wacce zamu cinye ba ana haka ta shigo aunty ta hauta da fada ta inda take shiga ba ta nan take fita ba ranan dai khaleesat tayi dana sani dan ita bata san dawar garin ba. Biki yazo an yanke shawaran a bar laura anan bauchi wajen auntynta sunje ruga sunyi gayyarsu mutanen ruga sunyi mamakin samun cigabansu baffannin aunty sun nemi yafiyarta sun shirya amm takanas ta turo masu gyaran jiki ana musu gyara ko wacce da wacce aka turo mata dan tace dukka ya'yanta ne ana saura sati biki mutanen US suka diro laura tasha mamaki dan ko da daddare sunyi chart sai gashi sun bata mamaki wai toh wa ma ya gaya musu ko dai daddynta alh sa'ad ne suka ce ah ah sister dinta ce ta gaya musu tayi murna sosai da zuwansu tuni suka shiga cikin kacaniyar biki.💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 29. Biki ya kankama su regina an shiga biki sosai duk wani event na kafin daurin aure su suke sata attending kama su bridal shower, kamu, send off party da dai sauransu sosai bikin ke kayatar dasu amare sunsha kyau sai sheki suke saboda yan uwan mah na india sun zo da masu gyaran jiki suma sai suburbuda musu gyara ake sunyi kyau har sun gaji sun tsumu har sun gaji. Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya yau aka daura auran Najeebullah Sa'eed Abdulqadeer da Lauratu muhd auwal sannan aka daura na Umar Faooq da Khaleesat Sa'eed Abdulqadeer Akan sadaki naira 50k laqadan ba ajalan ba. Lokacin da maroka suka shigo suna ta sambada kirari da sanar da daurin auren Laura ji tayi kamar ta kurma ihu kawayenta ne suka ta tausarta a daren ranan akwai dinner da za ayi da angwaye dan duk sauran event din ba ayi da maza ba sai dinner. Kawayenta sune make up artist dinta sunyi sunyi ta tashi su mata kwalliya taki tana kwance tana jinsu idon nan yayi ja dan tunda aka fara maganan auran ko hawaye digo daya bata zubar ba tayiwa kanta alqawarin Najeeb bai kai ta zubar mishi da hawaye ba wannan lokacin ya wuce,sau daya tak ya taba sata kuka ba kuma zai kara ba. Aunty suka je suka kira mata dan duk ransu ya baci gashi lokaci na kurewa aunty ne ta wanke ta tas ta saka ta tashi taje mai mata gyare ta bita bathroom din aka hada mata turaren wanka sauri sauri suke yi mai yin hair dressing nayi mai yin fuska nayi haka suka shirya amarya tsab ta fito abinta rannan a hade sai ta kara kyau suma baturen nata sunyi kyau a cikin dogayen rigunansu na material orange colour sai black head da suka daura akansu irin daurin rahma sadau na cikin wakan rariya dan an gaya musu royal house ba a son improper dressing amare na cikin fitted gown fari kal sai aka daura musu alkyabba golden kala sunyi kyau matuqa haka kawayensu musamman su allison sun haska suma abin dai gwanin kyau a cikin kawayen amare ga cousins din khaleesat na india suma suna cikin.kawaye ga fararen baturai da bakake ga fulaninmu ga hausawa. Karfe takwas da rabi aka fito da amare motocine guda goma sha biyu a jere a biyun tsakiyan aka saka kowacce a cikin daya angwayensu na jira. Kara hade ranta tayi ganin Najeeb a cikin motan yayi kyau sosai cikin bakin kayan sarauta mai adon golden abinka da farin mutum kaman ka sace ka gudu😜 Shiru ba wanda yayi magana a cikinsu har aka fara jan motocin shi hankalinshi na kan wayanshi ita kuma sai kumbure kumbure take tana kau da kai kaman ance ta juyo ta kalleshi subhanallah bata taba zaton haka yake ba yayi mata kyau sosai kwantaccen sajenshi da ya hadu da dan kasumbar da ya bari ya masifan yi mishi kyau bakin gashin sai kyalli yake a farar fatarshi hularshi ta kafu akanshi gwanin sha'awa bata taba ganinshi da hula ba ko dan yaga yana da gashin kai mai kyau wanda yake mishi waves ne shi yasa baya son sa hula oho🤷🏽‍♀ gashin giranshi ta kalla dan ta ga ko irin na kanshi da sajenshi ne shima baki ne sidik hanci shi ta kalla duk da baya facing dinta ta gefe take kare mishi kallo hakan bai hana ta hango tsayin hancin ba kara mai da hankalinta tayi kan idonshi da yake kaman a lumshe musamman yanxun da yayi kasa da su yana kallon wayansa fatar idon ta lullube eye ball din amma hakan bai hana ta hango girmansu ba ta shagala da kallonsa ya dago kai carab idonsa suka shiga nata abin dariya sai ta kare hade rai. Girarsa daya ya daga alaman tambaya yace ya dai wifey do u need anything? Ta turo baki kafin ta nuna kanta da dan yatsanta tace nice zan buqaci abu a wajenka mtswww in ur dreams ta juyar da kanta wayarshi yasa a aljuhu yana murmushi kafin ya juyo da ita yace meh? Kina ce ban san kina kallona bane har hadiyan yawu kike yi kina lashe baki na san mai kike so lesson din mu na ranan kike so mu cigaba ki bar wani lashe baki ba sai kin lashe ba ni da kaina zan lashe miki yana gama fadan haka ya jawota jikinshi bai bata daman protesting ba ya hade bakinsu tare da zira halshensa cikin bakinta wani hot short passionate kiss ya bata janye bakinshi yayi daidai da bude musu mota da akayi..... 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 30. Fita yayi da sauri tare da miko mata hannu ta cika fam kaman zata fashe amma abin mamaki sai ta fito da wani shegen murmushi. Jerawa suka yi kawayene da abokan su suka musu rakiya wasu a gaba wasu a baya Najeeb da laura ne a gaba sannan su farooq haka aka shiga aka gudanar da dinner din gwanin kyau abin mamaki laurat ta ba da hadin kai sosai sai murmushi take kawayenta da sauran wadanda suka san bata son aurn sai mamaki suke shi ko gogan kwata kwata bai yarda da ita ba dan da farko yayi tunanin lessons din da yake koyar da ita ke ratsa kwanyarta daga baya yayi tunanin ba irin laura ake lankwasawa da sauri ba irinsu basa give up da sauri. Anyi dinner an gama lafiya around 11 aka gama aka dau hanyan komawa gida ko a mota ba wanda yacewa dan uwansa kala shi Najeeb kokari yake ya gane takun da take kokarin shiryawa ita kuma anata bangaren tana can tana saka wannan ta konce she really need to show him he is messing with the wrong girl she will have to teach him her kind of lessons wani murmushi ya ga tayi wanda hakan ya kara tabbatar mishi akwai wani abu a kasa. Washe gari da wuri aka tafi raka khaleesat dan ita maiduguri aka nufa da ita duk da kasancewar jirgi amarya da yan rakiyarta zasu bi bai hana a tashi da wuri ba dan can din ma biki za a cigaba sosai laura ta so ta rakata akace itama din zuwa yamma za a kaita tun safe aunty da goggoninta suka sa laura gaba ana mata nasiha idon nan kyamas sai ja ja ja da yayi wani irin taurin rai ne da ita asalin rikon fulanin ta gado. Karfe biyar aka sada ta da bangaren Najeeb da ya sha gyara aka sabunta komi duplex ne ginin side dinshi. Akwai parlour babba wanda yake hade da dining area da toilet a jikin dining din sai kitchen kato ba store sai kitchen cabinate da aka kewaye kitchen din da shi komai a ciki yake. Dakuna biyune akasan ko wani daki da bayangida sama ba parlour sai wani dan karamin waje kaman na shan iska sai dakuna uku manya da toilet din su gidan dai mai kyau abinshi An kawo amarya an watse an barta tana yin sallahn isha ta sunce kayan jikinta tas tayi wanka tasa gajeran wandon jeans dai dai mazauninta sannan ta dauko vest fari ta saka. Cikin gidan ta dinga zagayewa tana kallo sosai gidan ya kayatar da ita Fruits ta debo a plate ta zauna a parlour tana kallon wani india series jhoda akbar tana ci bata fi 15 minutes da zama ba taji an bude kofa bata damu da ta kalli kofan ba dan ta san ba zai wuce wannan mugun bane. Yana tsaye rike da kofan yana kare mata kallo a ranshi yana fadin wannan wace irin armarya ce yanzu da ya zo da abokanai fa? GAREKU MASOYAN MASOYAN JUNA NA GODE NA GODE GA MASU BANI SHAWARAN DA FADIN RA'AYINSU AKAN YANDA LAURA DA NAJEEB ZASU YI ZAMA HAR KULLUM KOFA A BUDE TAKE GA MASU SON FADAN RA'AYINSU ABINDA KUKE SO SHI ZA A BAKU. 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 31. Ranshi ya dan sosu kadan dan shi mutum ne mai mugun kishi haka dai ya daure ba tare da ya nuna ba ya karaso zama yayi a kusa da ita grape ya dauka ya kai bakinshi ba tare da ya mata magana ba itama bata tanka mishi ba. Ganin shirun yayi yawa ne yasa amarya ya gajiyan biki kallon inda yake bata yi ba lumshe ido yayi kadan ya bude yace gosh ashe dai kin san ana siyan bakin amarya nayi zaton ai baki sani ba ga ciro bandir din 1000 ya ajiye mata a cinya yace toh ga kudin sayan baki ita dai har yanxu bata kula shi fruits dinta kawai take sha. Daga kafadarsa yayi kadan kafin ya janyo ledan da ya shigo da shi na kaji yace tunda dai rowan magana ake min ga kajin amarcinki bara inje in watsa ruwa inzo ya mike har ya kai steps ya dawo ya dan tsuguna dai dai kunnenta ya rada mata zan dawo ki biyani kajina in kin ci hope dai kin san hanyar da ake biya ya fadi hakan tare da hura mata iska a kunnenta. Yarrrr tsikan jikinta ya tashi taji labarin kaji amarcin nan wajen kawayen khaleesat da bata yi niyyan ci ba amma jin cewan da yayi zata biya ya sa ta janyo ledan zata ga yanda za ayi ya sata biya ruwa ta tashi ta dauko taji kazanta son ranta sannan ta mike ta haura sama dakin da aka shiga da ita toilet ta wuce ta watsa ruwa tana cikin brush taji shigowarshi dan kwankwasa kofan toilet din yayi yace kiyi alawla daga nan. Bata musa mishi ba tayi alawlan dan yau so take ta ga iya gudun ruwanshi. Fitowa tayi fuskan nan a tamke ta wuce drower din ta dauki dogon riga cikin waddanda aka jera mata ta zira sannan ta zare towel din jikinta ta saka dan madaidaicin hijab ta dan feshe jikin kayan da turare sannan ta juyo ta kalleshi. Shi kam kallonta yake cike da sha'awa komi nata burgeshi yake bai taba ganinta cikin hijab ba fuskanta fayau ba ko mai amma ta mishi kyau. Jansu yayi sallan nafila raka'a biyu ya dade yana kwararo musu addua har sai da ta gaji dan wani irin bacci take ji. Suna shafawa ta mike taje ta bude kofan dakin ta tsaya binta yayi da kallo yana ganin ikon Allah sarai ya fahimceta sai ya basar shima bari ya dauko mulkinsa ya dora dan yaga alamun yau mulki take ji tunda ya shigo bata furta mai kalma daya ba duk da irin tsiyawanta. Wa tafi mulki mikewa yayi ya hau gadon ya kwanta tare da juya mata baya. Sosai ranta ya baci wannan ma ai rainin hankali ne da kyar ta iya bude baki cikin tura baki tace malam ya haka? Ni ka tashi ka fitar min a daki zan kwanta. Murmushi ya danyi a ranshi yace ashe dai zaki yi magana dan juyowa yayi kafin yace na hanaki kwanciya ne ko kuwa neman fitina. Baka hanani kwanciya ba sai dai ka kwanta min a wajen da zan kwanta ka tashi ka fitar min a daki. Tashi yayi zaune yace bazan fita a dakin nan ba mutukar baki zo kin biyani kaxata ba. Murmushi tayi tace kaza kaza hmm ai nayi zaton tun kafin a shafa fatiha tsotse kazarka a corridor din dakina sannan ka tsotse shi a cikin mota a daren jiya iya sanina baka bina bashin komi aslima kai ka biyani bashin da nake binka. Murmushi shima yayi a ranshi yace ta nan kika billo na yau kam kinci nasara a kaina let me play along with u ya mike ya zo dai dai inda take tsaye ya ruko haban ta yana dan sunkuyowa kadan hakan yasa ta lumshe ido ta dan kau da kai shi kuma sai yayi kasa da hannunshi ya shafi boobs dinta tare da matsashi kadan bude idonta tayi da sauri a lokacin shi har ya fice. 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. 33. ASSALAMU ALAIKUM INA MAI BAKU HAKURI AKAN RASHIN TYPING JIYA ABUBUWA NE SAI A HANKALI, NA GODE. Bai shigo gidan ba sai da akayi isha'i ko da ya shigo bai ganta a parlour ba ya san tana daki kenan dining ya bi ya ajiya ledan kajin da ya shigo da shi(najeebu fa an dage😜). Sama ya haura dakinta ya nufa bata ciki amma yaji motsin ruwa alama tana wanka kenan zama yayi a kan side drower dinta. Ita kam bata san da mutum a dakin ba ta duba towel dinta baya bathroom din shaf ta manta da rana da ta using ta ninke ta daura akan sit din dress miro. Haka ta fito da dan karami a hannunta tana goge gashinta da yake wutan dakin dim ne bata lura da shi ba sai da ta zo tsakiyar dakin ta ganshi dibi dibi ta shiga yi ta koma ne ko yaya kawai sai ta fuske kaman bata ganshi ta cigaba da abinda take yi ta nufi dress miron dan daukan towel dinta. Shikam ai tuni hankalin ya tafi yawo ya shiga rudu da ganin surarta gaba daya a zahiri duk da dakin ba haske sosai bai hana shi hango nipples dinta da suka tsaya cak suna tsone mishi ido. Ganin tana shirin rufe mishi ne tuni ya tashi ya iso wajenta bata ankara ba kasancewar ta bashi baya kawai sai ji tayi anyi sama da ita. Bai dire ta ko ina ba sai kan gado kafin tayi wani yunkuri ya hade bakinsu ya daure hannunshi akan boobs dinta yana massaging dinsu. Numfashinta ne yayi sama jin irin sakonnin da yake aika mata tuni ta fara fita hayyacinta kasa yi wurin wuyanta yana bata wasu irin wet kisses wanda ya sa take daga mishi kirjinta cikin fitar hayyaci gangarowa yayi ya daura bakinshi kan nipple dinta yana lasa da halshe😳🙊 ita kam sai sheshsheka take oh god najeeb kam ya iya pleasuring din mace NAJEEB?😳 OMG najeeb na bari yana ya mutsani🙊. Wani karfine ya zo mata ta ingiza shi ta mike tsaye tare da jan bargo tana rufe jikinta nufo ta ya kuma yi gadan gadan ta daga murya tana fadin hey hey hold it there mai kake tunanin yi me kake nema a nan tana nuna jikinta. Mai za ka tsinta a wajen FILTHY, STUPID AND DISGUSTING HUMAN BEING? Nayi tunani baka da abin da zaka nema awajena? A lokacin da ta fara hargaginshi ne ya dawo hankalinshi cusa sannunshi yayi cikin gashin kanshi yace ya illahi wai ke wace iri ce da ba kya mantuwa ba kya yafiya i said i am sorry isn't enough what else do u want me to do? Kafin ya rufe baki tace i wnt u to stay away from me bana sonka ban son abin da zai hada ni da kai get that into ur thick skull ta fadi hakan tana nuna kanta. Yace ba sai kin zageni ba zan rabu da ke amma ki sani hakkina yana rataye ne a wuyanki ba ruwan Allah da irin kiyayyar da kike min as far as kina aure e dole ne ki sauke wannan hakkin. Ya kusantota tare da janyo ta da karfi ya hade bakinsu tana turje turje tana komai ya tsotseta tas tare da shafe mata nonuwa. Yace sa'ar ki daya i cant force any gal to my bed balle ke matata. Tofar da yawun bakinta tayi tace Allah ya isa maye kawai wallahi kar ka kara taba ni kuma ka wani daina ce min matarka kuma wallahi ni am not a gal i am a complete woman. Murmushi yyi ya juya ya kama hanyanshi sai da ya kai kofa ya juyo yace woman woman yayi dariya yace yarinya u re still a baby sai randa na mai dake cikakkiyar mace sannan zaki zama cikakkiyar macen da kike magana yayi ficewarsa. Ihu ta saka tana fadin wallahi over my death body ko mai ba ta shafa ba ta dau rigan baccinta ta saka ta hau kan gadonta tana tuno yanda ya rura mata jiki tuni ta kara fadawa cikin wani yanayi. Maranta ne taji yana dan murda mata wani mahaukacin sha'awa ne ya taso mata jin kasanta tayi kaman ana turara mata hade kafafuwanta tayi tare da dukunkunewa tana antayawa Najeeb zagi da Allah ya isa juye juye ta dinga yi ta dau pillow ta matse a kirjinta tare da fadin wayyo. Wallahi wannan mutumin ya cuceni ta dinga juye juye ta rasa inda zata sa ranta haka tayi ta juyi har bacci ya dauketa. 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 32. Da kyar ta tashi tayi sallan asuba dan ji tayi wata gajiya na nanukarta bata farka ba sai wajen 11 wannan ma wayarta ta tayar da ita su allison ke son zuwa su mata sallama wanka ta tashi ta tsala ta wanke gashinta ya dawo dai dai dan da an stretching mata ya mike. Wani green din short gown ta saka sleeveless ne dai dai cinyanta ya tsaya simple make up tayi ta daukko slippers dinta hill fari tas da shi ta saka sannan ta sauko kasa. Wasu mata ta gani a gurfane a porlour duk sun rakube suna ganinta suka fara aikin zuba mata gaisuwa hannu ta daga musu alaman ya isa sannan suka yi shiru. Wacce tafi shekaru a cikinsu ne tace ranki shi dade mune waddanda aka zaba a mazaunin masu miki hidima ni sunana lantana wannan ta nuna na kusa da ita sunan ta asabe sai kaltume sannan ta.karshen rakiya(zuma) 🤣😜. Ta dan gyada kai kadan kafin tace ok ba damuwa amma kada ku wuce kasan nan bano da buqatanku a sama. A tare suka amsa da tph gimbiya Allah ya.ja zamaninki zasu fara kwararo mata kirari aka kada door bell laura ta kallli rakiya(zuma) tace duba waye ta tashi da rawar jiki taje ta bude ta dawo tace ranki shi dade wasu baturai ne wallahi kala kala har su uku tana magana tana zaro ido cike da mamaki. Lantana ne ta dan bugeta tace toh kanari tuba take gimbiya haka take da shegen surutu da kauyanci kiyi hakuri tsaban surutunta yasa ake ce mata zuma zakin baki gareta. Laura ta danyi murmushi tace ba komi shigo min da bakina taje ta shigo dasu regina sai ihun murna suke nan fa turanci ya tashi sai slans ke tashi kawai. Zuma an bude baki sai kallon su take sai da lantana ta kada ta tare da sauran suka nufi kitchen. Rebecca ce ta kalli laura tace babe ya na ganki da irin dressing din nan alhalin kina aure a royal house ko mu da muke bakin ki are dressed proper dan lokacin wani maroon yadi suka sa shima gown ne. Tayi murmushi tace to ai ni ina gidana ne ba laifi in nayi haka a gidana mijina zai iya ganina haka wasu mazan ne ba aso su ganmu haka su kace ok. Hira suka yi sosai dan wunin mata zasu yi domin a ranan jirginsu zai tashi zuwa abuja karfe shida inda zasu jira jirginsu na US karfe 12 dare. Wajen karfe daya taje tayi sallah ta sakko tana tambayan su me zasu cine suka ce ta kawo musu snaks din nan mai dadi da coffee tare suka shiga kitchen dukkansu suka dafa coffee sai hiransu suke yi suka fito da shi parlour aka baje tace su lantana su girka abinda zasu ci. Itama cire after dress din da tayi sallah dashi tayi ta ninke ta ajiye kan kujera suna ta hiransu suna cin snacks Bayan la'asar suna zaune suka ji bude kofa Najeeb ne ya shigo murmushi yayi ganinta da irin shigarta tare da cousins dinshi maza yake yace su dan jira dan ya san kalar matar tashi. Cikin turanci yace mata ki dan suturta jikinki tare da su farhan nake yayi hakan ne dan kawayenta su san me ya fada kar ta ki after dress dinta ta dauko tasaka sannnan ta saka hijab din da tayi sallah kafin ya shigo dasu. An gaigaisa a mutunce farhan da fahad yan biyune amma basa ko kama yaran yayar mah ce sai imran shima cousin din Najeeb ne amma ta side din mai martaba. Intercom ta danna sai ga rakiya zuma cikin hanzari sai rarraba ido take taga fararen gayu. Gimbiya laura na ta magana rakiya bata ma san tana yi sai kallom hadaddun guys take sai da ta da tace hey madam da ke nake. Uhumm na'am tana dan soshe soshe tace nace ki kawo musu abin sha da hanzari tace toh. Najeeb ne ya matsota ya daura kanshi akan kafadar ta kasa kasa yake fadin kawayenki need to be on their way fa yan to 5 fa ya kamata su kintsa kar su missinga flight dinsu ta dan turo baki haushin kwanciya mata da yayi a jikine ya cikata ganin su farhan ya hanata tureshi Mintuna 10 basu kara ba suka yi haraman tafiya dan dasu farhan za ayi tafiyan dan suna so su fara bin US kafin su koma gida india. Laura kuka take na rabuwanta da kawayenta suma haka dan basu san yaushe zasu kara haduwa ba . Najeeb ne ya rungumeta ya na dan bubbuga bayanta bata ki ba domin she need someone to hold her. Ganin kukan nata yaki karewa ne gashi lokaci na tafiya hakan ya sashi lalubo bakinta yana aika mata da sakon da bata shirya ansa ba lallubanta ya fara hakan yasa ta ingizashi ta juya ta shiga gidan a guje tana kuka. 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 34 Bata farka ba sai da gari yayi haske zubur ta mike dan ta makara sallah, wankan tsarki tayi da sauri dan bata san a wani yanayi ta kwana ba. Tana idar da sallah ta kara bin lafiyan gado kan ta cike da tunanin daren jiya gosh she cant get it out of her head haka tayi ta tunane tunanenta har wajen 11 ganin in ta cigaba da kwanciya tana tuno mugun incident din can zata iya shiga wani hali. Hakan yasa ta mike ta jira slippers dinta ta sauka gaisheta bororinta suka yi tare da shaida mata sun gama komi har break fast kai kawai ta gyada musu ta shiga ta hada black coffee ta dawo parlour ta zauna tana sipping. Ba ta dade da zama ba taji kamshin turarenshi sai takun saukowanshi tsaki ta dan ja ta ci gaba da shan coffee dinta. Kallon inda take baiyi ba yayi hanyan fita ita ko sai hararansa take kaman ance ya kalleta carab idanunsu suka hadu tana harararsa tsaki tai kadan ta juyar da kanta shi kuma ya fita fuskar nan a tamke yau ya fito yarimanshi sak ba wasa. Tabe bakinta tayi tace aikin banza wa zaka zo kana hadewa rai mugu kawai muguntan da ya min shekarun baya bai isheshi ba yazo yana hada min da wani munafikin salon muguntanshi haka kawai ya hana min bacci duk ya sani a wani irin yanayi toh wallahi kwalelen kaza da hantan kura. Haka tayi ta mitanta ita kadai ringing din wayarta ya sa ta tsagaita murmushi tayi ganin mai kiran. Hello amaryar yayana Daga dayan bangaren khaleesat tayi tsaki tace Ko ba amaryar yayanki ba shi kenan kuma sai a manta da ni haba wannan ba rayuwa bane Yi hakuri tawan kinsan abubuwa sai a slow jiya kwata kwata banzauna ba su regina suka zo min sallama yau kuma yanzu na tashi afuwan auntyna Gwalo ido khaleesat tayi kaman tana ganinta tace ahhh rufa min asiri kar yaya prince yaji kina ce min aunty in banu. Tsaki laura tayi tace malama in kin kirani ki min maganan so called prince dinku ne ina iya kashe wayata Dariya khaleesat tayi tace kan uba me kike nufi dont tell me yayana bai angonce ba Tace sai kiyi kuma ya borno din? Tace mmhhm ga barno fa amma na missing gida just kwana biyu amma ji nake kaman na shekara dan ma hubby is by my side. Laura ta sauke ajiyan zuciya tace kinji dadinki nima na missing dinki ba kadan ba wallahi kaman in yi tsuntsuwa in gani a borno Dariya khaleesat tayi tace ba sai kinyi tsuntsuwa ba next week i war haka ai muna tare a abuja Abuja? Abuja kuma me zamu je yi a abuja? Mtsww jiki da wani batu mazanmu suna aiki a abuja sannan kice me zamu je yi kina tunanin haka zamu dinga barinsu kaman gauraye Ni dai wallahi ba inda zani ina bauchi kusa da aunty ba zan wani je wani abuja ba ehe Jikin khaleesat a sanyaye tace ukhti da gaske wai ke baki sauko ba har yanzu haba yar uwa Allah fa yana son mai yafiya mutane da yawa sun miki abu da yawa har nima kuma kin yafe amma mai yasa baza ki yafewa yaya Najeeb? Uhm pls komi ya wuce Itama cikin sanyin jiki tace mata bye we will talk later ta tsinke wayan. Najeeb bai kara shiga harkanta ba yayiwa kanshi alqawarin bata space ba wai dan yana so ba sai dan abinda ya lura ita tana so kenan bai san ya riga ya gama rurata ya taso mata da tsimi ba. Ranan da suka cika kwana 7 ya shigo dakinta da sassafe ya sameta kwance cikin bargo sai murkususu take tana ta aika mishi da zagi cikin zuciyanta dan ita ta san shi ya janyo mata wannnan jarabar sai dai in bata tuno short romance dinsu na sai ta shiga wani yanayi Daga bakin kofan yace mata ki shirya zamu je cikin gida ya juya ya fita ba tare da ya jira mai zata ce ba. Da kyar ta tashi ta watsa ruwa ta shirya cikin sky blue din shadda riga da skirt ta dau daya daga cikin royal gown dinta ta saka dan aunty ta gaya mata duk ranan da zai fara shigar da ita cikin gida toh ta saka alkyabba. Tafe suke ba wanda yake ce ma dan uwansa kala sa fadawa da borori da ke binsu. Side din mah suka fara shiga gabanta sai dukan uku uku yake hannunta ya lalubo ya rike kafin su shiga haka suka ta wuce borori suna zubewa suna ba da gaisuwarsu kalonsu basa yi dan Najeeb ya dade da mai da rigar sarautarshi. Tana kishingide abinta a kasa a kan tuntu tana cikin shiga ta alfarma hannuwanta da wuyan sun sha gold kun san ba indiya da adon jewelry balle ta tsinta kanta gidan abin. Gabanta suka karasa kasancewar su kadai suka karaso wajenta mah sannu da hutawa itama haka tace kaman yanda yace sai dai ita kanta na kasa. Sai da ta bushi iskanta tace sannu sannan ya mike rike da hannunta suka zauna suma a kasan kasancewar ba kujeru a parlourn sai tuntu. Bata kara kallon inda suke ba sai shine ya je kusa da ita yana magana kasa kasa. Hada girarta tayi cikin bacin rai tace sultan wai mai kake nufi da nine kara yin kasa da murya yayi yana magana laura bata jin mai yake fada amma da alama lallashinta yake yi ko rokanta wani abu. Bata sake cewa komi ba tayi mishi shiru janyo karamin tuntu yayi ya kwanta tare da lumshe ido Laura kam ranta yayi kololuwa wajen baci wannan wani irin masifa ne ita ba ma son mijin take ba za ana wulakanta ta akanshi tsaki ta danyi kasa kasa. Shi kam bacci ne ya dauke shi a haka itama mah din nanganin yayi bacci tashi tayi shigewarta ciki aka ba laura ita kadai kamar ta kurma ihu. Ya kusan 1 hour yana barcin kafin ya mike a firgice kaman wanda aka tasa kallon parlourn yayi ganin ba mah yasa ya rintse ido tare da tallafe kanshi. Mikewa yayi ya shiga dakin ya dade kafin ya fito yace mata ta tashi su tafi ai kaman jira take ta tashi. Side din aunty suka wuce yana rike da hannunta Aunty na ganinsu ta fara fara'a tana fadin ga yarimanmu ga yarimanmu Yayi murmushi ya zauna yana gaisheta laura kam haushine ya cikata ganin aunty bata ko kalleta ba sai nan nan take da shi dan bata san irin wulakancin da aka mata a wajen tashi uwar bane. Aunty ne ta kalleta tace ke kuma fa ke da wa kike wani hadewa mutane rai? Ta tura baki tana fadin toh ba ke bace ko murnan ganina ba kya yi ba Aunty ta galla,mata harara tace in nayi murnan ganinki sai kuma in fara ihun ina murna naga lauratu ko in goyaki Tura baki ta kuma yi ta wuce cikin dakn aunty Bata san tafiyanshi dan baccinta itama tayi sai azahar ta tashi. Nan ta wuni har dare aunty ta mata nasiha sosai akan zaman aure ta nuna mata ta sauke hakkokin mijinta ba ruwan Allah da kiyayyan da take mishi in yazo kamata ta ja mata kunne akan girki sosai har da su Allah ya isa in ba ta yiwa mijinta girki ba sai dai in tana cikin lalura. ( aunty bata san in da ya kamata tayi Allah ya isa ba😉) sai wajen karfe tara yazo ya dauketa wai ashe sallama suka yi musu gobe zasu wuce Abuja. 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 35 D'um taskaram ji jande mah. Aisha Ali. Garkuwa (garkuwa leyol fulaku). haa'am and'on woni modibbo'am. Jaumirawo vallu'en Ga naku Hausawa😁 . Wannan shafin naki ne Aisha Ali Garkuwa(garkuwan fillo) u are my mentor my star Rabbi ya barmu tare ya bar ya bar zumunci, ameen A hanyarsu ta komawa side dinsu tayi zaton zai rike hannunta kaman dazun sai taga ko kallon inda take bai yi ba hasalima gaba yayi tana baya. Haka kawai ta tsinci kanta da fatan Allah yasa yace zai gwada yi mata wani abu ko zata ji irin feeling din ranan dan kam ya barta cikin begen wannan yanayin Tsaki ta dan ja na jin hausin kanta da take wannan banzan tunanin me zata ji da shi mtsw. Haka dai suka.karasa kowa yayi dakinshi ita kadai sai mita take ai dama tafi karfin ita ya rabi jikinta wane shi abinda ko iya romance din ma baiyi ba( kuji fa😁) Washegari wajen 12 jirginsu ya daga sai abuja har lokacin Najeeb baya kulata sai in ya kama ne zai mata magana duk masifarta da tsiwanta haka tayi gum(atoh karfe ai baya amoh shi kadai) Sun riga su farooq isa da kusan 1 hour gidajensu a jere yake twin flat ne mallakin maimartaba ya basu aro inji shi😄Karin su gama nasu. Tana cikin bude kulolun da aunty ta hada su da shi na soyayyan miya da pepper meat ban da bokiti bokitin snacks da aka basu khaleesat ta shigo kitchen da gudunta. Kankame juna suka yi cikin murna kaman wanda suka dade basu hadu ba. Khaleesat ta ciko tayi kyau sai sheki take haskenta ya kara fitowa ba kaman laura da ta dan yi kashin wuya na rashin bacci ba😉 Cikin haki khaleesat tace ukhtee nayi kewarki wollah laura tace ai ban jin ya kai yanda nayi naki duk auka yi dariya. Khaleesat ta taya ta suka zuzzuba snacks din da pepper meat din suka fitar parlour nan suka samu mazansu. Farooq ne ya jefi kanwarsa da wani lallausan murmushi itama ta mayar mishi tana fadin customer customar customer sai da bashi. Hararanta ya danyi yace ke ni sa'an ki ne waye customanki sau nawa ma na sai abu a wajenki? Tayi dariya ni dai haka kace min kai customer nane. Yayi murmushi yace ba don kinci darajan bestie ba da na babballaki waro ido tayi tace ahhhh ai dai kai ba haka kake ba da wani ne ba zan musa ba. Duk sun san inda zancenta ya nufa sai aka basar da ita suka fara cin abinci banda Najeeb da ya mai da hankalin shi kan wayanshi. Farooq ne ya kalleshi sannan ya kalli laura da suke kus kus da khaleesat a can gefe yayi murmushi sannan yace lauratu kawowa mijinki cappuccino mana sarai kin san shi da coffee amma kun hadu sai kus kus kuke har da ke habibty yau kin mantani ya karashe maganan da shagwaba duk su biyun suka yi dariya ita kuma ta tashi taje ta hado ta kawo mishi ba tare da ta kalleshi ba dan yanxu bata so suna hada ido matar mata da jiki yake. WASU YAN WATANNI. Rayuwar gidan Najeeb dai gashi nan ne jiya i yau ba wani abu da ya canza. Kullum zata fito tayi mishi break fast da safe ta koma dakinta da yamma ma haka. Sai su fi sati basu sa junan su a ido ba. Lauratu ta shiga wani yanayi na tsananin buqatuwa dan dama can halittanta mai yawan sha'awa ne Najeeb ya lasa mata zuma a baki ya barta da kwadayi. Bangaren khaleesat da farooq soyayyarsu suke sha masha Allah duk sun fahimci halin da yan uwansu suke ciki na rashin jituwa sun rasa ta ina zasu fara taimaka musu. Farooq ne ya yanke shawaran yaje yaci mutuncin laura,khaleesat tace ah ah zai kara rura wutar tsanar najeeb din a ranta dan bata manta ba in aunty ta mata fada akan bata gaishe shi ba tayi ta mita tana cewa mugu kawai yazo ya hada ni da uwata. Sun yanke shawaran khaleesat taje ta samu taji matsalarta sai su san ta inda zasu billo musu. Yau take lahadi khaleesat ta shigo gidan wajen goma ba kowa sai ma aikata dakin laura ta wuce direct. A cikin bargo ta sameta tana murkusu tana fadin wayyo wayyo da sauri ta karasa ta tallabo ta tana fadin ukhtee me ya sameki me ke damunki?? Ko in kirasu ne Kankameta tayi tace ah ah karki kira kowa khaleesat wlh na gaji gwara in je in samu abu a tsinke auran nan in auri wani amma wallahi ni na gaji. Laura ta zaro ido tace na shiga uku mai yayi zafi wani abu yayan yake miki ko duk zafin kiyayyan ne Ta girgiza kai hawaye na zubo mata khaleesat ta kara rikicewa dan tun da take da laura bata taba ganin hawayenta ba akwai ta da taurin rai. Cikin kuka itama tace lauratu ki gaya min meye matsalar me ke damunki? Ta dan saketa ta tashi tana goge hawaye tace ukhtee ina cikin wani hali.......... Nan dai ta kwashe matsalarta na tsananin sha'awa da yanda take jin tsanan Najeeb na karuwan mata a duk.lokacin da ta tuno shi ya ballo mata ruwa shi yasa ta yanke shawaran gwara ta rabu da shi taje ta auri wani ko zata dinga samun biyan bukata. Shiru khaleesat tayi tana tunanin ga dama ya samu amma akwai hadari ta nisa tace hmmm Laura tace ko ya kike gani? Khaleesat ta kara sauke ajiyan zuciya tace tunanin da nake shine in muka ce a kashe auren har yaushe kika samu mijin aka yi maganan aure akayi auren? Kinga wannan ma wani jan dogon lokacine ko kina da wani a kasa ne. Da sauri ta girgiza kai tace kuma fa kinyi gaskiya ne toh yanzu ya zanyi? Khaleesat ta gyara zama tace yauwa ga wani shawara sai dai ban san ko zaki amince da shi ba... Tace fada min mana inji in dai kin san zai taimake ni khaleesat ta dan yamutsa fuska tace zai taimakwki mana in kin daure kin kuma cire kunya. Tace ehen toh ina jinki plsss ki bude baki ki min magana sai wani ja min rai ki . Khaleesat tace yi hkr mai da wukan shawarar dama shine mai zai sa baza ki daure ki seducing yaya Najeeb ba? Mikewa tayi daga kan gadon ta nuna mata kofa tace malama tashi ki fitar min a daki wani irin in seducing babban abin da nafi tsana. Khaleesat ta daga kafada tare da tashi har ta kusan kofa ta dawo tace da dai kin saurareni kinji plan din Ba wani sauraranki da zan yi dan ban ga alaman akwai hankali cikin magananki ba ta fadi haka cikin tsawa Khaleesat din ma cikin tsawa tace toh sai ki zauna ai jarabar sha'awa ta kasheki ke dan rashin wayo ga hanyan da zaki rama abin da ya miki kin samu amma masifa irin taki ta hana ki gani. Me kike nufi da hanyan rama abin da ya min ta ina shawararki tayi kama da hanyan da zan rama abin da ya min. Khaleesat tayi murmushi ta matso kusa tare da rike hannunta suka koma suka zauna tace ai kece baki tsaya kin ji karshen shawarar tawa ba Tace ehem yanzu ina jinki tayi murmushi tace kin gane nuna mishi zakiyi kinyi nadama(garkuwa) Akan abubuwan da ya faru kin fara jin sonshi a ranki ya yafe miki kuyi rayuwarku kaman sauran ma'aurata kin san dama shi yana sonki sai kiyi amfani da wannan daman wajen kara rura mishi sonki kaman yanda ya rura miki taki sha'awar. Kinga kin jefi tsuntsu biyu da dutse daya shi zai biya miki buqatarki gashi kin rura mishi wutar sonki lokacin da kika so sai ki tsinke auran ki nemi wani miji ko ya kika gani. Shiru tayi tana tunani bangaren khaleesat addua take Allah yasa plan dinta yayi. Wani farin ciki ne ya lullubeta lokacin da ta furta kuma haka ne fa yarinya idea dinki yayi ta bata hannu suka kashe. Gumi ne ya wanke Najeeb a lokacin da ya gama jin hirar su lafiyan khaleesat kuwa mai take nufi innalillahi. Tun lokacin da laurat ta fara ihun masifa ya fito dan jin meye matsalar sai kawai ya tsinci abinda khaleesat take fada mata. No no no yar uwarshi baza ta mishi haka ba amma dole sai yaji daga bakinta fita yayi a gidan ya nufi gidan farooq a parlour ya sameshi. Zubewa yayi a kujera idonshi a lumshe farooq ne ga matso yace dude meke faruwa me yake damunka da kyar ya iya bude idonshi da ya sauya kala zuwa ja yace farooq ashe khaleesat bata kaunata Subhanallah ya kake irin wannan furucin me khaleesat din tayi? Nan ya kwashe hiransu da yaji ya gaya mishi murmushi yayi farooq din yace na tabbata habibty na da wani plan a ranta dan tafi kowa damuwa da irin zaman da kuke yi kai da lauratu amma bari ta shigo muji. Haba abokina kaman ba barrister ba kaima ai da jin zancen ka san akwai wani abu a kasa suna cikin maganan sa ga khaleesat din Wani mugun kallo ya bita da shi da ya saka ta rikirkicewa hannu mon yaya murmushi farooq yayi yace ah ahkar ka wani tsorata min mata zo habibty ina lauratu Tace na barta zatyi wanka ta kwanta yace good gaya mana me kuka tattauna. Da jin haka ta san yayan nata yaji kenan cike da kunya ta warware musu komi. Farooq yace habibty me hujjarki na bata wannan shawaran Ta dan gyara zama tace so nake a maimakon tasa yaya ya fara sonta ita ta fara sonshi yaya yayi amfani da wannan daman na cusa mata sonshi ya ja mata rai yanda zata yi ta shishige mishi. Najeeb kura mata ido yayi yana mamakin kaifin tunaninta farooq yayi murmushi yace toh kaji sarkin yan zuciya yanzu dai dabara ya rage ga mai shiga rijiya. Zama yayi a parlourn su yana tunanin sabon game din da zasu fara bugawa shi da laura ita zata yi kokarin jan ra ayinshi shi kuma zai yi kokarin cusa mata sonshi wow this is going to be fun ya fadi haka yana mai lumshe ido... 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen Page 36. D'um taskaram ji jande mah. Aisha Ali. Garkuwa (garkuwa leyol fulaku). haa'am and'on woni modibbo'am. Jaumirawo vallu'en . Wannan shafin naki ne Aisha Ali Garkuwa(garkuwan fillo) u are my mentor my star Rabbi ya barmu tare ya bar ya bar zumunci ***** ******* ****** Haka kawai yake jinshi cikin nishadi hakan yasa ya dau laptop dinshi yana aiki. Yana tsaka da aikin ya ji kamshin turarenta lumshe ido kawai yayi yana mai jin wani irin dadi bude idonshi yayi dai dai da idda saukowanta. Ya illahi lallai yarinyan nan sai yayi da gaske wani shegen gajeran wandon jeans ta saka girmanshi baifi boxers ba sannan ta saka dark brown din riga da bai fi wanda nononta kawai ya rike. Zama taje tayi kusa da shi ta dan sunkuyar da kanta shi kam yi yayi kaman bai san da ruwanta ba. Ranta ya baci ganin bashi da niyyan yi mata magana amma dai ta daure tace yaya yarimanmu(kaman yanda aunty take ce mishi) Dago kanshi yayi yace gimbiyan dume on sak lerema (menene damuwarki) ta dan sunkuyar da kai tana Dan murza yatsunta tace amm dama nazo in gaya maka na yafe maka abinda ya faru shekarun baya ne kuma kaima in baka hakuri kusu wadu munya mis wasmiti (dan Allah kayi hakuri nayi nadama) ta karasa fadan hakan idonta na cicciko da kwallan da ita kanta ya bata mamakin daga ina kwallan. Shima mamaki yayi irin kissa da makircin mata in ba dan ya sani ba sai ka rantse da Allah tayi nadaman da gaske ne. Gyaran murya yayi yace ba damuwa komi ya wuce Allah ya yafe mana baki daya ya cigaba da abin da yake yi. KAI ji mun mutum ranta ya baci tayi da na sanin fara wannan show din ya samu tazo tana bashi hakuri shine zai na wani hura mata wannan dogon hancin nashi wallahi ba don ta fara ba da ta bawa banza ajiyanshi. Daurewa tayi ta dan matso kusa da shi ta kwantar da kanta a kan kafadarshi tace yaya yarimanmu ka tabbata ka yafe min? Ya dan kuma gyara murya dan ba karamin kunnoshi tayi ba dan rabuwa da tayi a jikinshi ita kanta ta sami wani dan relief. Ganin bai kulata ba ya sa ta dan dago tare da sa yatsanta tana zana karar hancinshi sannan tace kasan sometimes in akayi maka abu kana yaro yana wuyan mantawa so pls ka min uziri. Dan lumshe ido yayi tare da budesu a hankali ya kuma lashi lebansa yace ai na sani shi yasa bana jin haushinki kar ki damu ni na yafe miki tunda kema ki ka yafe balle ni,ya dan sakar mata murmushi. Hannunta da ke fuskanshi ya dawo kan lips dinshi tana zage lips din tare da karkatar da kanta. Pat pat zuciyan Najeeb ke bugawa dan ba karamin yaki yake da desire dinshi ba wajen hana kanshi juyata son ranshi yana cikin wannan tunanin yaji ta zira halshenta cikin bakinshi. Zaro manyan idonshi yayi ganin irin confidence dinta amma baiyi wani mamaki ba dan ita yar kiri kiri ce. Juya halshenta take cikin wani salo tana dan cusa yatsunta cikin kanshi tana sauko da hannunta har zuwa wuyanshi. Duk yanda ya so yaki responding ya kasa jikinshi har rawa yake ya cabki harshen tare da kara rungumota hannu daya yasa wajen kau da laptop dinshi ya daurata kan cinyanshi suna kissing juna wildly. Boobs dinta ya kama da hannu biyu wanda hakan yasata jan numfashi ta kara kamkameshi. Fuskanta ya dinga bi da erotic kisses dinshi ya gangaro wuyanta yana bata wet kisses ita kuma tana kara daga mishi kanta tana turo mishi kirji. Daga rigarta yayi hakan ya bawa boobs dinta daman fitowa dama ko bra bata sa ba hungrily ya kai musu cabka yana circling tip din da yatsan shi can kuma ya replacing yatsan da bakinshi. Wani irin nishi take fitarwa da yasa ta take ji kaman ba ita ke wannan nishin ba. Juyata yayi ya kwantar da ita kan couch din ya kafin ya koma kissing dinta a hankali yana rura mata jiki sai da ya tabbatar ta kamu she is ready for him yayi abin da ya san zai barsu cikin wahala. Excuse me shine kalmar da ya fada mata kafin ya mike ya juya ya haura sama cikin sauri ko waige babu😳🙊 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 38. Ita ta fara tashi tace yaya yarimanmu bacci ya dago lumshashun idanunsa ya dan sakar mata murmushi yace ok nima yanzu zanje in kwanta. Tace ok bara ni in fara hawa ta fadi hakan tana mikewa Wanka tayi ta murza turarukanta tasa nighty dinta ta hau gado tana tunanin kar ta ba da kanta da yawa insha Allah zai kawo kanshi kai wannan idea din seducing din baiyi ba da ta sani bata biyewa khaleesat ba. Shima nashi bangaren bayan yayi wanka kwanciya yayi dan ya sakankance zata kawo kanta ko ba komi ko bai mai mata komi ba zai luguiguitata ya more😜. Dukkansu juye juye suke a kan gadonsu kowa na expecting yaga dan uwanshi haka har bacci ya daukesu Da sassafe ta tashi duk da rashin baccin da tayi haka ta watsa ruwa ta saka mini jan mini skirt da yellow top ta shiga kitchen tana hada break fast chips na soya mishi da sauri sauri ta toesting mishi bread tana kan setting table ya sakko baiyi mamakin ganinta a kasan ba tunda ya san mission dinta amma duk da haka bai zaci hakan ba. Morning our prince ta fadi hakan tana jifanshi da murmushi,shima murmushin ya mata. Yace a wali jam boddo(kin kwana lafiya mai kyau) Wal tayi da idonta tace ina ina boddon? Lakace mata hanci yayi yana zama yace gata nan Murmushi tayi ta fara serving dinshi shi dai kallonta kawai yake yana adduan Allah ya nuna mishi randa zata mishi hidima dan tana sonshi Har mota ta raka shi bayan ta manna mishi wet kiss a lips dinshi dan bata bari feelings dinta ya rinjayeta mishi deep kiss ba. Duk yanda laura ta kai da kwarkwasa ta kasa jawo hankalin najeeb ko da ya biye mata karshe sai dai ya jagwalgwala ta ya barta a cikin wani yanayi har ta kai ta kawo tana tsoron ya tabata ya bar ta da wahala amma bata daina hoping zai kusanceta ba. Bangaren Najeeb gani yake yafi laurat cutuwa sosai ya ke tausayawa kansu dan ya san duk suna buqatar juna gwara shi ma yana shan pills. Lauratu ta rage jin haushin kanta akan shishigewa najeeb da takeyi ta rage jin tsanarshi wani sa'in har missing dinshi take tana missing kallonshi yana lumshe mata ido😮 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. 37. D'um taskaram ji jande mah. Aisha Ali. Garkuwa (garkuwa leyol fulaku). haa'am and'on woni modibbo'am. Jaumirawo vallu'en . Wannan shafin naki ne Aisha Ali Garkuwa(garkuwan fillo) u are my mentor my star Rabbi ya barmu tare ya bar ya bar zumunci Ameen. ***** ***** ****** Sauke riganta tayi ta dunkulle a kan dogon tare da runtsu ido. Ko me ya faru? Me ya sameshi oho? Gosh lallai zata more dan ya iya jiyar da mace dadi so haka aure yake(nace tukun na ma😝😁) Haka ta kasance cikin wani irin yanayi . Bangaren Najeeb bathroom straight ya wuce ya sakarwa kanshi ruwan sanyi ko zai samu sa ida dafe kanshi ya yana tunanin anya zai iya wannan draman from day one ma kenan? Tab A daddafe ta tashi ta shiga daki ta kwanta ita kam bata san me zata yi ba wlh ta bar jin wannan jarabar wlh baza ta kuma yadda ammi ta dura mata wani abu ba( ta manta daman can haka take ammi da najeeb dai sun taddo mata da shi) Najeeb bai sakko ba sai la'asar abin dariya sai ya tsinci kanshi da jin kunyan haduwa da laura bai san me zai ce mata ba. Sauke ajiyan zuciya yayi ganin bata parlour yayi sauri ya fita sallah. Ita kam baccin wahala ne ya dauketa bayan ta gama juye juyenta bata farka ba sai wajen biyar wanka ta tsala ta saka wani short dresa fari bashi da nauyi ana dan ganin jikinta. Sakkowa tayi ta nufi kitchen ta dora girki miyan eggusi tayi ta tuka poundo (garin sakwara)tayi fruit salad ta setting table sannan tayi alawla a toilet din parlour tayi sallanta a nan. Bai shigo gidan ba sai da yayi sallan isha a kan dadduma ya sameta tana lazimi hakan ya sashi zama a parlourn. Kallonshi tayi bayan ta shafa adduan tace sannu da dowowa yaya yarimanmu tana ninke hijab dinta tare da cire afyer dress dinta. Ajiyan zuciya ya sauke ganin surarta a bayyane yace yauwa sannu gimbiyanmu tayi murmushin yake tare da karasowa ta manna mishi kiss a kumatu dan Allah ya gani tana jin dadin rabanshi. Dinner is ready abin da ta furta mishi a kunne kenan cikin wani salo da ita kanta bata san tana da shi ba. Gyaran murya ya dan yi tare da lumahe ido yace ok hannunta ya kama suka nufi dining din. Yau ne rana na farko da suka zauna cin abinci tare dukkansu sunci abincin sosai cikin annushuwa. Sama sama suke hira na rashin sabo shi Najeeb baya so ya saki jiki da ita, ita ma a nata bangaren haka bata so wani shakuwa ya shiga tsakaninsu. Bayan sun gama ne ta tattara wajen taje ta wanke plates suka dawo parlour suna kallo har 11 suna zaune shi baya so ya tashi tace zata biyoshi ya zo ya kasa daurewa nata bangaren ma bacci take ji ta rasa wani mataki zata dauka dakinshi zata je ta kwanta ko dakinta?...... PLS KUYI HAKURI DA WANNAN GAJERAN SHAFIN LAFIYARCE SAI A SLOW KUSU WADU MUNYAL 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 39 Sun kai kusan sati3 suna abu daya laura ta kira khaleesat tana kuka wai ita ta gaji hakuri tayita bata ta tabbatar mata zata succeeding Zaune take da laptop a cinyanta tana video call da allison da sabon saurayin allison din sai dariya take. Najeeb ne ya shigo dawowanshi kenan ta shagala da wayan da takeyi bata koji karar motarshi ba. Ranshi ne ya baci ganin abin da take yi da kuma irin shigar dake jikinta karamar rigace daidai cibiyarta da leggings kanta ba dankwali kuma ko tubkeshi bata yi ba tayi kyau sosai ta zauna gaban wani katon arne tana wangala baki. A fusace ya dau laptop din ya hada da bango cike da masifa ta mike tace malam lafiyanka me ka shawo zaka zo ka taba min hauka? Hannu ya dinga nunata dashi yana so yayi magana ya kasa sai rawa lebanshi suke idon nan yayi jazir cike da kishi. Damko kafadunta yayi ya ma rasa mai zai mata kawai sai ya ja ta zuwa jikin miro ya tsaya da ita. Har yanzu ya kasa magana sai nuna mata kanta yake da hannunshi daga sama har kasa. Kallonshi take yi da mamaki ranta kuma fal tsoro bata taba ganinshi haka ba ko mai ya bata mishi rai oho in shiganta ne ai ba yau ya fara ganinta haka ba,toh me ya fusatar dashi haka dan iya sanin da ta mishi yana da hakuri sosai, kom ta mishi yana hakuri what freak him out? Zaro ido tayi Allah yasa ba giya yake sha ba. Matsowa tayi kusa da shi tana shinshina shi wai ko zataji warin giya. Ranshi ne ya kara baci ganin kallon da taje mishi da kuma shinshina shi da take yi dagota yayi ya tsinka mata mari. Cikin dauriya da cijewa yace cikin ni da ke waye mahaukaci ya girgixa kanshi ya kara nunata yace just look at u ba kya ko kishin kanki ba ki san darajar aure ba kinje kin zauna gaban laptop kina washewa wani katon arne baki wai ke in an barki kin waye. Ina wayewan mutumin da bai san darajar aure ba kullum magana daya ake maimaita miki dress properly amma da yake ke kwakwalwan kifi gareki kin kasa dauka. Laurat da marin da yayi mata ya gigitata sau lokacin ta tattaro yawun bakinta ta hadiye kafin tace naji bana kishin kaina ban kuma san darajar aure ba kai din ka san darajar auren ne? Kai da u are not man enough baka da cikakken lafiyan da namiji har zaka gayawa mutane sanin darajar aure? Bazaka gane rashi sanin darajar aurena ba sai lokacin da ka budi ido ka ganni da wani namijin. Jijiyoyin kanshi ne suka tashi rudu rudu yace me kike nufi me kike fada haka. Harda hannuwanta tayi ta juya mishi baya hade da fadin abin da kunnuwanka suka ji maka . Sama taji anyi da ita tana wutsil tana ihun masifa bai sauketa ko ina ba sai kan gadonshi wurgata yayi kafin ta yunkura ya bi ta ya danne ta. Bakinta ya matse yace me kika fada maimaita abin da kika fada idonshin nan kaman garwashin wuta tsaban bacin rai tsoro duk ya gama kasheta. Kin ce ni ban cika namiji ba ko bani da lafiya ko ba dai wannan kike so ba u will surely get enough. Da fadin haka ya hade bakinsu hannunshi daya akan boobs dinta dayan kuma ya hade hannuwanta biyu a saman kanta saboda turje turjen da take yi dan duk yanda take son ya kusanceta ta tsorata da yanayinshi. Dagowa yayi ya kalli idonta da yake cike da tsoro yace ba kince ke jarababbiya bace har kina ikirarin zan budi ido in ganki da wani ko toh yau zan kawo karshen jarabar nan. Rabata ya fara yi da kayan jikinta sai kuka take tana turjewa wani uban tsawa ya daka mata yace malama bana son gulma abin da kike so zan miki zaki wani bude min baki kina min kukan munafurci. Hadiye kukan tayi dan wani mugun tsoronshi ne ya shigeta haka tana ji tana gani ya rabata da kayan jikinta ya cire nashi kafin ya fara sarrafata son ranshi Tuni jikinta ya dau bari ta fara mai mishi da martani ba tare da tasan tana yi ba ma. Hadin kan da ta bashi ya kara mishi kaimi wajen kokarin biya musu buqatarsu gaba daya. Zaro ido tayi tare da sakin wani irin karamin kara da taji wani irin zafi na ratsata....... 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 40 Kuka take tana tureshi shi kam bai ma san tana yi ba kokarinsa shine yaga ya ratsa ta wani karan ta kuma saki tare d jujjuye kai( note:ni ban ga amfanin mace tana budurwa ayi kokarin kara hadata ba) Duk yanda ya so ya bita a sannu ya gagara rintse ido yayi ya shigeta kawai. Wayyo kawai take fadi tana tutture shi mugu azzalumi dama ai mai hali baya fasa halinshi ina ce kai mugunta ne a ranka ya Allah kayiwa maimartaba tsawon rai kar a baka mulki dan ko za ayi azzalumin shugaba wayyooooo ummina aunty ummie kizo ki taimakeni yarimanku zai kasheni ammi plsss kizo wayyo yaya farooq dina kazo abokinka zai lahantani Allah ya isa tsakanina da ke khaleesata ahhhhhh. Haka ta dinga ihu tana sambatu shi kam Najeeb bai san ma tana yi ba ya fada wata duniyan daban. Tun bayan la'asar ake abu daya har isha laura ta gama galabaita duk ta fita hayyacinta gumi duk ya rufesu gaba daya. Rungumeta yayi tsam a jikinshi bata da kuzarin tureshi a haka wani wahalallan bacci ya dauketa shi kam bayan ya gama dawowa cikin nutsuwarshi mikewa yayi ya shiga bathroom yayi wanka yayi alawla ya zo ya gabatar daa sallolin da ya wucesu wato magariba da isha. Tea yaje ya hado ya zauna a gefenta yana kallon yanda take bacci tana sauke ajiyan zuciya girgiza kai yayi yana murmushi mutum sai fitina. So yake ya tasheta tasha tea dan ya san zata ji yunwa amma ya san da kyar ta tashi. Kyaleta yayi ya sha tea dinshi ya kwanta a yana kallon fuskanta a haka barci ya daukeshi shima. Cikin bacci yaji tana kuka tashi yayi a firgice yana lalliban ta yaji wayam kunna side lamp yayi sai ya hangota a jikin kofa ta nannade jikinta da bedshit ga bed shit din duk ya bacci dan dazu saboda bai son tada ta ya barta a kai. Time ya kalla karfe uku ya san ba mamaki yunwa ne ya tasheta dan ya san za a rina tunda basu ci dinner ba. Nufota yayi ta Kara takure kanta a jikin kofan dan wani mugun tsoron shi take ji lura da hakan da yayi yasa shi kara tamke fuska ya rikota tana kokarin fisge jikinta ya mata tsawa ai ba shiri ta nutsu daukanta yayi ya kaita bathroom. Zaunar da ita yayi kan toilet sit ya hada mata ruwa mai zafi ya kuma daukanta ya sakata a cikin ruwan ita dai sai hawaye take ta kasa yin kukan a fili tana so tayi ihu tana tsoro. Dan bude mata kafa yayi ba shiri ta saki kara a lokaci guda kuma ta damke bakinta da hannunta daya dayan hannun kuma ta rike hanunshi da ya bude kafan dan wani irin zafin radadi take ji a kasanta har wani yaji yaji take ji😜. Haka ya wanketa tsaf ya bata ya tsaya a kanta tayi na tsarki daukota ya kuma yi ya ajiye a kan bed ya je drower dinshi ya dauko mata wani jallabiyarshi ta saka tea yaje ya hado mata ta sha yace ta kwanta tayi bacci. Lokaci ta kalla taga har hudu ta wuce ta dan sunkuyar da kanta ta turo baki tace banyi ko magrib ba yace ok toh zaki iya yin sallan yanzu. Hade rai tayi ta kara turo bakin gaba sosai tace eh man in ba addini ake so in canza ba. Girgiza kayi yayi a zuciyarshi yace tsiwa tsiwa ya mike yaje dakinta ya dauko mata hijab dinta ta tashi ta tada sallah shi kuma ya fara gyara gadon da sabon bed shit. Sai da suka yi asuba suka koma suka kwanta bacci me nauyine ya daukesu. Najeeb ya riga ta tashi agogo ya kalla karfe tara da sauri ya shiga yayi wanka yayi shirin office ya sauka ya sha tea itama ya fita. Khaleesat ya kira yace tayi girki nan da 1 hour ta shiga wajen laura . Bai dade da fita ba ta farka tsaki taja ganin baya dakin yasa ta cewa mugu Allah sai ya saka min dan rainin hankali saukowa tayi daga kan gadon cinyoyinta ne taji sun rike komawa tayi ta zauna tare da furta wayyo mugun nan ya gama dani. Haka ta daure ta dingiso ta fita a dakin dan ba karamin tsami cinyanta yayi ba tana kokarin shiga dakinta khaleesat ta hauro. Harara ta balla mata tace me ya kawoki munafuka? Khaleesat ta rufe baki da hannunta tare da zaro ido tace ya kuma me nayi mijinki ne fa yace in miki girki in kawo miki shine kike ce min munafuka. Ance miki munafukan kai daga ke harshi munafukai ne shi yasa zai kiraki ai yace ki kawo min abinci tunda ya san ya nakastani. Ta fadi hakan tana karasawa dakin dariya sosai khaleesat tayi ganin yanda take tafiya ita dama tayi zargin yayanta ya angwance ne sai gashi tazo ta sameta da jallabiyarshi sai janta take yi. Karasawa dakin tayi ta sameta tana daura towel zata shiga bathroom ko kallonta bata yi ba ta shige. Lumshe ido khaleesat din tayi tana murmushi wajen kayanta ta nufa ta ciro mata short dress da pant da bra. Ko da ta fito bata kula leesat din ba ta goge jikinta ta shafa lotion tare da drying kanta duk leesat din na kallonta pant da bra din da khaleesat din ta fito mata da shi ta saka sannan ta bude wardrobe din ta fito da wani dogon rigan atamfa dan ta kudurta a ranta ta daina saka kananan kaya balle ya mata shegantaka🙄🙄🙄 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 41. . Kasa suka sauko tayi breakfast sai shan kamshi take yi khaleesat ne tace ukhtee wai me ya faru ne duk kike ta wani hade min rai ni fa ba ni na kar zomon ba ko rataya ma ba aban ba. Harara ta balla mata tace ke baki ga ta asar da yayanki ya min bane? Khaleesat tace laifin yayana kuma sai ya shafeni? Ni yanzu in tamu ta hadomu ni da yaya farooq sai ince zanyi fushi da ke? Tsaki ta dan ja tace ke baki gane bane ba duk ke kika janyo min koma meye ba da kika bani wani banzan shawarar ki........ Nan ta kwashe yanda akayi yazo ya sameta tana waya da yanda ya nuna mata karfi ta zayyanewa khaleesat. Sauke ajiyan zuciya khaleesat din tayi tace duk laifinki ne domin a zahirin gaskiya abin da kika yi bai dace ba ya zaki zauna a gaban wani da irin shigan nan kuma maimakon da ya haura sai ke ki sauko ah ah kin biye mishi gashi nan a banza zai barki da jinya irin wannan da kika ga abinda yayi niyyar aikatawa sai ki saki ranki ku more juna tunda ke dama aim dinki kenan da baki wahala haka an san na farko da wuya amma in kika saki jikinki ba wani wahala sosai. Karyar da wuya tayi tace ayya ukhtee baza ki gane ba ke baki ga rashin mutuntuncin da ya min bane. Koma dai meye ki dinga sa hakuri a ranki ki yawaita addua Allah ya sanyaya miki zuciyarki ki rage saurin fushin nan ba yaya ba ko wani namiji baya son mace mai son ji da kai da saurin fushi ki bar ganin ba kya son yaya ko wanda kike sone ba zai jure ki dinga mishi fitsara ba,yayan ma ki dinga addua Allah ya sausauta miki tsanarshi ko da kuwa ba za ki so shi ba ai ko kun rabu akwai zumunci a tsakaninku wa ya sani ma ko daren jiya ma an samu rabo? Ta fadi hakan da sigan zolaya. Gabanta ne ya fadi ya Allah ba amin ba ta fadi hakan da sauri a zuciyarta. Haka dai khaleesat din tayi ta bata shawarwari dan taga alaman kaman lauran bata gama sanin meye zaman aure ba ban da abin lauratu gidan sarauta ana saki ne murmushi tayi tuno wautarta in an barta tana da wayo. Najeeb ya kudurta a ranshi zai gyarawa lauratu zama yaga alaman sanyin da yake mata yasa take neman ta raina shi, raini mana banda raini ya zata dinga mishi wasa da aure haka har ga Allah bai so kusantanta a wannan halin ba amma he had no option lumshe ido yayi tare da dafe kanshi yana tunanin matakin da zai dauka akanta. Yau a daure ya shigo gidan ya sha mamaki ganinta a native abin ma dariya ya bashi amma bai kulata ba sai dai yaji dadin ganinta garau amma bai nuna hakan ba ya haura sama abinshi. Tabe bakinta tayi bayan ta bishi da harara tace aikin banza daga baya kenan wai anyi sadaka da karuwa ka gama more ni sannan ka shigo min fuska a daure wa ka fi iya hada rai. Ana kiran magrib ya fito ya nufi masjid can suka hadu da farooq. Najeeb yace dude in baza kayi komi ba yaran nan su shirya muje gidan uncle(alh sa'ad)dan sosai najeeb yaji dadin samun lauratu a cikakkiyar mace sun cancanci yabo da jinjina tare da girmamawa gata dai ta girma a tsakiyar turawa amma kuma ta kame kanta. Farooq ne ya kalleshi da mamaki yace me zamuyi gidan uncle da daddaren nan? Daga kafada yayi yace gaisuwa, ziyara mana in kuma kana da abin yi ka barshi sai muje ni da astral. Farooq yace no bani da wani aiki bari inshiga ince ta shirya yace ok toh nima bari in gaya mata dan itama bata san da tafiyan ba. A dining ya sameta tana cin abinci yanzu ma wani riga da skirt ne a jiknta na atamfa . Kare hade rai yayi yace ke tashi kije shirya zamu fita. Ganin yanda ya daure fuska da yanayin da ya mata maganane yasa ta mike ba tare da ta mishi tsiwa ba. Fitowa suka yi a tare da su farooq ganin tare zasu fita ya sa ta danji sanyi duk da bata san inda suka nufa ba. Shoperite suka fara bi ya jido musu kaya kafin suka nufi gidan ba gidan da ta sani bane shi yasa bata san gidan suwa suka zo ba. Dan rankwafowa tayi ta radawa khaleesat a kunne ke wai ina zamu ne? Itama khaleesat din cikin rada tace oho nima ina zaune hubby yace in shirya zamu fita. Suna shiga parlourn idonta yayi tozali da momynta da dadynta da wata mai ciki a gefe dady momy da gudu taje ta rungume momynta itama momyn rungumeta tayi tana hawaye tana fadin my baby baby. Tashi tayi daga jikinta tana kallonta cike da murna dan ita har ga Allah ta manta wani abu da ta mata momy tace baby ki yafe min ki yafe min abinda na miki. Rufe mata baki tayi tace habaa momy kk daina tuna abinda ya wuce ni ban rikeki ba na san sharrin zugine komi ya riga da ya wuce. Tace toh diyar kirku na gode Allah ya miki albarka duk suka amsa da amin. Kafin aka gaggaisa dady yace laura ga auntynki fa amarya ta waro ido tayi tace dady aure kayi? Yaushe? Kaman ma ta kusa haihuwa Dariya duk suka yi ganin irin wautan laura dady yace eh kin ma kusan samun kanne kam tace wow am so happy Allah ya sauketa lafiya akace amin. Sai kusan 11 suka bar gidan laura sai murna take sai surutu take musu a motan a hanyansu na komawa sabanin lokacin da zasu zo aka yi zaman kurame. ***** ****** ********* Najeeb ya daurewa laura baya kulata dan wasan da suke yi lokacin da suka fara game dinsu an daina ko magana zai mata da tsawa yake mata. Wani mugun tsoronshi take ji yanzu gashi zuciyarta ta adababbeta da tunaninshi haka kawai take jin kewanshi ita dai ta san ba sonshi take ba dan shakuwan da suka yi ne lokacin da take nuna mishi son karya da kulawan karya amma ba dai so ba shi yasa tun farko bata so plan din ba. 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 42 EVEN IF I DEDICATED THE WHOLE OF THIS NOVEL TO YOU IT WON'T BE ENOUGH IT WONT BE EQUAL TO THE JOY U GAVE TO ME AND U ARE STILL GIVING TO ME, YOU ALWAYS MADE MY DAY U MADE ME REALIZE I CAN DO THIS ALL KUDOS GOES TO U. ZUWAIRAT UMMU MARYAM U RE A STAR 😘😘😘 ********* ********** Yau sati biyu kenan da faruwan wannan al amarin gaba daya najeeb ya sake mata ba ya kulata ko inda take baya kallo. Da farko taji dadin haka a tunaninta hakan ma yafi sai dai me? Da zarar ta zauna ita kadai to fa tunaninshi zata yi tayi duk wani romantic moment dinsu sai ya ziyarci kwakwalwanta tay kokarin yakice tunanin amma abin yaci tura Haka kawai sai taji tana son ganinshi gashi ya kauracewa ganinta da sassafe yake fita ya dawo kuma very late most times a gidan farooq yafi zama. Wani sa'in har lekenshi take in taji motsinshi haka kawai movement dinshi yake burgeta komi yayi burgeta yake inta rufe idonta har imagining fuskanshi take ya limshe ido yana murmushi. Tun abin na bata tsoro tana karyata kanta har ta saduda ta rumgumi sabon kaddararta na tunanin shi. Ta rasa wa zata tunkara da maganan nan ta riga ta saduda ta lallashi kanta zata zauna da shi ko da kuwa bata sonshi tunda yanzu dai yana burgeta. Wanka tayi tana zaune gaban miro har ga Allah tana jin sa kaya mara sa nauyi amma tana tsoron bata mishi rai. Motsin wucewarshi taji da Sauri ta dauko hijab dinta.ta saka ta fito har ya kusan sauka tace amm ina kwana ya juyo yana sanye da fararen track down ne kasancewan yau sunday ba aiki Lafiya ya amsa a takaice ya cigaba da tafiya da sauri ta dan bishi tace ammm dama ina so in tambayeka abu ne Tsayawa yayi cike da mamaki for the first time a auransu zata tambayeshi abu Ganin yayi shiru ya sa ta cigaba da magana tace wai dama ina so in saka english were ne kuma na ga baka so pls ka barni in saka wlh bazan bar kowa ya ganni a haka ba. Juyyowa yayi ya kalleta da kyau kafin ya daga gira daya yace yaushe kika fara tambayata abu kafin kiyi ai ban tsammaci ina da wannan power din ba Da sauri ta katse shi da fadin kana da shi mana tunda kai mijina ne kai ke da ikon sa ni ka kuma hanani. Sai da ta fadi hakan tayi mamakin kanta ita kanta bata san ya akayi tayi wannan furucin ba Haurowa yayi ya dago fuskanta da ta sunkuyar ya dan kalli cikin idonta kafin yace what game are you playing kin san dai i will never fall into your trap. Cire hannunshi tayi a funkanta tace ni ba wani game da nake playing ta dan yamutsa fuska tace kawai dai ina neman izininka kan abun da ka hanani ne. Akan me ma toh zan playing wani game? Lumshe ido yayi yana mirmushi kafin ya budesu a hankali a kan fuskanta yace babe kin fini sani a kan me zaki playing min game tunda ai kin taba playing baki sani ba if u want me to make love to u just ask zan miki hakkinki ne fa i wont deny u that pleasure. Sai dai ina sanar miki ba zan taba zama sex tool dinki ba ki sa wannan a ranki ni yarima najeeb ya sa dan yatsar sa a kirjinsa. Nafi karfin zama sex tool din wata mace can so kike ki nuna min bani da amfani a wajenki sai a gado saboda jaraba irin taki. Toh kinga wannan jikn ya riko hannunta ya daura akan junior dinshi yace da wannan na macen da zata soni dan Allah ne ba dan in biya mata buqata ba. Fisge hannnunta tayi tana goge hawaye tace toh ni me nace daga zuwa tambayanka abu sai ka fara min wasu maganganu. Murmushi ya kumayi yace baki ce komi ba laura ya dan shafi fuskanta ita kuma ta lumshe ido. Dariya yayi yace see? Actions dinki ke nuna me kike so, karamar kwakwalwanki ke fada miki karya shi yake fada miki kizo ki yaudareni ki nuna kinyi nadama ni kuma sai in kwanta da ke saboda ga soko ko? No u are wrong kin makaro da tun lokacin da nake binki ne maybe da kin winning amma yanzu u are a damn loser aure zanyi tunda ke baki shinya zaman aure ba am getting married to someone who will bring joy into my life. Waro ido tayi bakinta na rawa idonta na zubar da hawaye shaaa dan sosai taji abin ya bugeta yace yes and dont give me that look as if u care what i do with my life. Ya fara gangarawa ya barta nan a tsaye tana kallonshi sai da ya kai karshen steps din ya juyo yace mata in kinga dama you can walk around in ur undies just be careful shine kawai. Ya karasa ya fice a parlourn ihunta ya jiyo yayi murmushi yace yaushe rabo ai baki ma fara ihu ba sai nan gaba. [8/24, 8:23 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 43. Ihu ta dinga yi tana bubbuga kafaffu kafin a fusace ta wuce daki ta fada kan gado tana kuka meye haka kuma daga tambaya kuma sai cibi ya dawo kari. Ya dade bai kara aure ba in ya ga dama ya karo uku kai har da concubines (kwarkwara) waye ya damu. Haka tayi ta kukanta tana sambatu har bacci ya dauketa. Bata tashi farkawa ba har sai da biyu ta gota. Alawla tayi ta gabatar da azahar da kyar da wani irin jiri take ji ga yunwa. Kasa ta sauka ta hada tea ta sha taje ta dan kishingide a parlour dan jinta take kaman me zazzabi. Bata dade da kwanciya ba bacci ya dan fara fisganta kaman daga sama taji yana mata magana Hey where is my lunch ta dan dago ta kalleshi kafin tace banyi ba ta mai da kanta ta kwanta. Baki yi ba? Baki yi ba?? Ban gane baki yi ba a ina kike son inje inci aabinci ina magidanci har kina ce min baki yi ba. Magidan? mag I'd an indeed ta fadi hakan kasa kasa. Me kikace ? Anyway i dont give a heck kawai ki tashi kije ki girka min abin coz am damn hungry. Da kyar ta mike ta nufi kitchen dan cece kuce is the last thing she want. Binta yayi da kallo yana mamakin sanyinta tashi daya toh ko dai bata da lafiya ne ya kamata ya dinga bibiyar lafiyar ta fa ba karamin daurewa zuciyarsa yake yi ba wajen horar da ita dole yasa yake mata haka he have to do this, Allah yasa dai lafiyanta kalau. Doya ta dafa fara ta mishi egg source dan tana ganin shine abu mafi sauki da zata iya saboda jirin da take ji kukan da tayi ya haddasa mata ciwon kai. Jera mishi tayi a dining tace is ready kafin tayi hanyan sama ta taka steps uku yace mata dont bother to cook dinner . Tabe baki tayi ta haura dan yin la'asar, shima ya fita yaje masjid ya dawo kafin ya zauna ya ci abincinshi. Da daddare har ta kwanta ya zo ya dan kwankwasa kofan har gabanta ya fadi Allah yasa ba wani abu ya kawo shi ba dan lekowa yayi yace ki shirya gobe zamu bi 10 am flight zuwa bauchi ya juya ya ja mata kofan. Wani farin ciki ne ya ziyarce ta duk da zazzabin da take ji haka ta tashi ta dan shirya abin da take buqata a karamin travelling bag dinta. ******* ****** ****** Su kadai suka tafi dan su farooq borno suka tafi khaleesat taci kuka ba irin rokan da bata mishi ba akan ya bari su fara bin bauchi kememe farooq yaki wai kwata kwata watansu hudu da aure. Laura Allah Allah take ta ganta a gaban aunty da su ahmad ta missing din kowa . Tana yin ido biyu da aunty ta fashe da kuka taje ta rungumeta ita kanta mamakin saurin kukanta take yanzu shi ko farooq ganin tana kuka ya shiga fargaban kar fa tace yana mata wani abu dan ya san rashin mutincinta. Ke kuma meye haka cewar aunty kin wani zo kina wa mutane kuka kaman kim shekara baki ganmu ba. Dan jan hanci tayi tana kallon aunty da mamaki yace anya Aunty kina sona yanzu kuwa kin san kewarkinda nake yi amma ke ko farin cikin ganina ba kya yi. Aunty tayi murmushi tare da rike fuskanta da hannunta daya tace haba me sunan addana kema kin san na missing dinki sosai kece ai da wani irin abu daga ganin mu sai kuka yariman mu ka shagwaba min ya gaskiya ta fadi hakan tana kallon najeeb dake murmushi yana shafa kai. Bayan sun zauna an gaisa ne aunty tace kun bi wajen mah ne? Najeeb yace wai yanzu nake shirin shiga,wani irin kake shirin shiga ke tashi maza kuje ku gaisheta in yaso kwa wuce side dinku a biyoku da abinci. Tana tura baki tana komi suka nufi side din ma gabanta sai dukan tara tara yake ko yau kuma wani irin karba zata samu oho. Sosai ta nunawa yaronta kulawa ana ta sumbace shi matarsa ko kallon inda take ba ayi ba. Tana takure a gefe sanyin ac din dakin ya mata yawa dama ga ta da guzurin zazzabinta kan kace me ta fara rawan dari. Abinci aka cika musu a gabansu iri iri najeeb ne ya zauna tare da lankwashe kafa ya bude kwanon chiken pepper soup da ya sh garlic tuni zuciyanta ya tashi ta mike a hargitse. Ya dago yana kallonta da mamaki kafin yace wani abu ta far kokarin tafiya wanj jiri ne ya debeta ga amai da yazo mata cikin zafin nama ya tarota ganin zata fadi ai ko ta wankeshi da amai😳😱 [8/24, 8:23 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA. 💖 By Sawwama Ameen. Page 44. Amai ta kwara mishi zallan ruwa kasancewar rabonta da wani abinci me nauyi tun shekaran jiya sai tea da fruits. Daukanta yayi cak ba tare da ya yarda ya kalli idon mah ba ya wuce da ita can cikin bathroom din bed room.din mah din. Kayan jikinta ya cire mata ya sakar mata ruwan shower mai zafi tasa ya daurayeta ya nadota a towel din mah din ya fito ya ajiyeta kan gadon ma kafin yace mata ina zuwa lemme get u something to were. Sauke a jiyar zuciya tayi ganin ya fita tana ce rashin kunyan na shi ya kai ya dauko mata kayan mah din ne. Kallon kanta tayi derere a kan gadon suruka da azama ta sauka ta takure a gefe saboda sanyin ac din da ke ratsa ta. Tana mamakin kanta irin yanda take saurin jin sanyi ita me kure ac ta zauna a ciki amma yamzu ko min kankantan sanyi jinshi take har cikin bargonta. Bude kofa taji anyi a zatonta shine sai taga ashe mah ne kara takurewa tayi dan har ga Allah tana yi mata kwarjini. Remote mah din ta dauka ta kashe ac din sannan ta dan dubi gefen da laura ke takure tace ki tashi ki hau gadon ki rufa mana kin takure kanki a gefe bata iya tantance a wani yanayi mah din ta mata magana ba coz she is hard to read. Tana kokarin tashi Najeeb ya shigo da doguwar riga a hannunshi da sauri ya karasa wajenta ya idda taso da ita ya zira mata rigan kafin ya zare towel din jikintq duk a idon mah din . Kunya ne ya lullube laura wanda ita kanta bata san tana da shi ba. Sauke ajiyan zuciya mah tayi ta shige toilet ta dauro alaula dan azahar tayi. A tsaye ta samesu cirko cirko kafin tayi magana najeeb yace mah bari muje ta samu ta sha magani ta kwanta. Mah din na kokarin sa hijab tace ka san abin da yake damunta ne zaka dura mata magani without consulting a physician? Yayi shiru. Tace toh ka barta a nan kaje ka samu jam'i. Sosai yaji dadin hakan a ranshi yana adduan Allah yasa mah ta karbi lauratunshi kenan. Cikin rawar jiki ya taimaka mata ta kwanta ya rufa mata bargo ya fita mah kam kabbara ta tayar. Har bacci ya fara daukanta taji mah na cewa ki tashi ki samu kiyi sallah kafin ki kwanta. Cike da kunya ta mike ta shiga ta yi alaula tazo tayi sallah. Mah da kanta taje ta kawo mata fruit salad tasha sosai a ranta tana jin dadin yanda mah din ke kula da ita. Komawa tayi ta kwanta bayan ta gama sha dan har yanzu tana jin jikinta ba kwari, bata dade da kwanciya ba bacci ya dauketa cike da farin cikin mah na kula da ita kuma najeeb ma ya canza mata. Ko da Najeeb ya shigo tana bacci sai yacewa mah bari yaje ya gayawa aunty ita dai bata kula shi ba. Bata farka ba har sai da taji ana kiran la'asar ta tashi tayo alaula tana zaune kan dadduma mah ta shigo da flask da plate ba tare da ta kalli inda take ba tace ki samu ki ci wannan ta ajiye mata ta fita. Janyo flask din tayi ta bude gwate ne(pate) na tsaki da rama har da alayfo yaji albasa mai ganye ga gauta an yanka gashi fari ba ko manja. Dan yamutsa fuska laura tayi ita wallahi har ta manta da kalan abincin nan rabon ta dashi tun tana laurenta lol😜. Haka ta zuba a plate ta fara sha ga mamakinta tsamin raman da dan daci dacin gautan ya mata dadi. Aiko tasha plate biyu dam taji ta tayi hamdala har ta dan ji dama dama ta danji karfi wai Allah ka raba mu da yunwa. Daukan plate din da flask din tayi ta nufo waje dasu har a lokacin tana dan jin jiri a parloun farko taga mah da bororinta cikin azama ruky zuma ta tashi ta anshi kayan hannunta . Cike da mulki mah ta dan kalleta tace ya jikin? Cikin ladabi ta dan sunkuyar da kai tace da sauki mah. Mah din ta dan jinjina kai tace ok toh ki koma ciki kafin yazo. A hankali ta juya ta koma wayanta ta dauka a cikin handbag dinta da ta gani a kan side stool miss calls din khaleesat da yaya farooq ta gani. Shi ta fara kira taji ya suka isa kafin ta kira khaleesat itama suka gaisa,ammi ta kira tana ta zuba mata shagwaba taga call din aunty yana shigowa. Sallama tayi da ammin ta dau wayan aunty. Aunty tace lauratu ya jikin naki dazu yarimanmu yake fada min baki jin dadi nace ikon Allah Ta dan ajiye numfashi tace wallahi kam dama da cutata na taho da muka zo ne dai ya dan tsananta. Aunty tace ikon Allah,yanzu me kike so a dafa miki? Ta dan yamutsa fuska tace ba komi fa ban dade da shan fate ba mah ta bani na sha Aunty tace toh ba laifi ki kula da kanki suka yi sallam ta tsinke wayan. Ganin zaman kadaicin zai mata yawa yasa ta hau watsapp dinta ta shiga group duk da da kyar take hada hausa haka tayi ta bi tana dubawa . Bayan magrib ma haka mah ta kawo mata paten dankali da aka yanka kanana kanana yasha ugu leaf da hanta kusan ugu din ma yafi dankalin yawa . Tas ta cinye har tana mamakin kanta ga wani kunyan mah din da take ji. Sai da mai martaba suka shigo shi da najeeb taje ta dibi gaisuwa suka wuce part dinsu. Sai me Najeeb ya koma mata najeeb din abuja dakinshi ya shiga ya barta ta sha mamaki a tunaninta ai komi ya wuce. Wanka tayi ta hau gado ta kwanta can cikin dare zazzabi ya dawo sai rawan dari take yi ga wani uban ciwon kai da kyar ta ja remote ta kashe ac ta cigaba da rawar sanyin. Najeeb da ya dubata dan shigowansa na uku kenan yana dubata kasancewar ya san bata jin dadi aiko ya tarar da ita tana ta rawar sanyi da sambatu. Da sauri ya karasa wajenta ya yaye bargon ta kankame jiki ta cigaba da sheshika. Pyjamas dinshi ya cire ya shiga bargon itama ya cire mata rigar barcinta ya rage daga ita sai pant ya hadata da kirjinshi. Da kyar ya controlling kanshi jin boobs dinta a kirjinshi. Sannu a hankali ta fara rage rawan sanyin tana sauke ajiyan zuciya... KUYI HAKURI DA RASHIN TYPING DINA AKAN LOKACI I LUV U SO PLENTY MASOYAN MASOYAN JUNA😘😘😘😘😘😘 [8/24, 8:23 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 44. A hankali zazzabin ya sauka bacci ya dauketa shi kam kokawa da junior ta yi yana dan lallaba shi ya kwanta amma sam junior yace bai san zancen ba ya jishi a teku kawai🙈 shima ya zubar da nashi ruwan. A hankali yake shafar bayanta yana hauro da hannunshi kan wuyanta ya fara zagaye yatsan shi a bayan kunnenta. Kara sauko da hannunshi yayi kan hips dinta yana shafa cikin wani salo cikin wani irin yanayi yana matsa ass dinta. Cikin bacci ta fara ansan sakonninshi shafar shi ta fara yi itama cikin wani irin yanayi dago, dagota ya dan yi ya dora bakinshi akan wuyanta ya fra tsotsa cikin wani salo a haka ya dire a bakinta. Zira harshenshi yayi dai dai da bude idonta dan zarosu tayi shi bai ma san tana yi ba sai da tayi kokarin ingizashi. Bai saurareta ba sai ma daura hannunshi da yayi kan boobs dinta ya murza kan nipples din. Can kasan makoshinta tayi wani irin nishi tare da dan kankameshi mai da mishi da martani ta fara yi (kun san mutuniyar😜). Mmmmmmhhhhhh yarimanmu ahhhh plsss take me wayyyyoooo shine abin da laurat ke fadi. Shi kam bai ko saurareta ba aiki kawai yake ya samu ya rabata da dan pant din dake jikinta yana mata wani irin salo a wajen. Dada kankameshi tayi tana shesheka tana dada janshi,pls yarima plsssssss naj.... Ahhh najeeeeb wayyo. Najeeb kam ba bakin magana aiki kawai ya fara aiwatarwa jijiyoyin kanshi sun tashi rudu rudu. Bai sassauta ba sai da ya kaisu cloud nine ya saki wani irin karan samun relief ya zube a jikinta. Rungumeshi tayi sosai a jikinta, mirginawa yayi yana rungume da ita. A haka bacci ya dauketa shi kam kallonta kawai yake cikin hasken dim light yaushene yaushene zamu zama like every other married couple. Da asuba ya rigata tashi ya sidade ya bar mata daki(bayan ya debi gara)😜 ko da ta farka bata ganshi ta dade kwance rungume da pillow tana tunato daren jiya. Sai da taji an shiga masallaci ta mike da kyar dan ta dan ji zafi kadan duk da ba kaman farko ba. Ko da ta koma ta kwanta kasa tashi tayi dan wani zazzabin ya kuma rufeta kaman ance yazo ya dubata ya ganta a cikin wannan halin. Hankalin shi ya tashi sosai wannan wani irin ciwo ne mah ya kira bayan sun gaisa tace mishi ya jikin ita iyalin naka. Cikin jin dadi yace shine ma ya sa na kiraki pls ki kira cikin asibiti a turo mana female doctor jiya ma bata wani samu bacci ba Tace ok ba damuwa I will make the call now suka yi sallama. Shi kuma ya tafi kawo mata tea ya taimaka mata ta tashi ta jingina da gadon. Ya ta bata tea din a hankali da tea spoon ai ko rabi bata sha ba ta kilayar da shi hannunshi ya cusa a cikin gashin shi wannan aman na damunshi ya san shi ke galabaita da ita. Daukanta yayi ya kai ta toilet ya daurayeta ya zo ya gyara wajen. Ita dai binshi take da ido cike da sha'awa komai yayi burgeta yake yi komi yayi abin sha'awa ji yanda ya gyara in da ta bata duk da yawan ma'aikatan gidan shima yana son privacy she like that about him. Within 15 minute dr khairat ta iso few tambayoyi foctor khairat ta mata ta gano mainke damunta amma bata fada ba dai ta sata taje tayi fitsari ta kawo mata sannan ta bata maganin tsayar da amai da na saukar da zazzabin. Najeeb ne ya tsarata da tambayan me ke damun matarshi? Tace am sorry sir sai anje anyi test inshaa Allah nan da 1 hour zan dawo amma ga magunguna na bata. AFUWAN PLSSSSS🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽 [8/24, 8:23 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 45. Bacci ta samu bayan tafiyan dr khairat hakan ya sashi tafiya side din mah A shagwabe yaje ya kwantar da kanshi akan cinyanta mah na gaji ban san me yake damunta ba(kuji samun waje). Ta dan shafi kanshi tace dr khairat bata fada maka matsalar ba? Ya kuma shagwabe fuska no mah bata fada ba wai za aje ayi test shine nazo wajenki in huta. Ita matar taka fa? U left her alone? Ya dan yi murmushi yace ta samu bacci ne beside da akwai house helps ai. Kafin tayi magana jakadiya ta shigo ta sanar da isowan dr khairat . Ki mata iso shine abin da mah tace. Bayan dr khairat ta iso ta debi gaisuwa ta dan gyara glass din idonta tace emmm yallabai yarima sai a ban tukuici congratulations ur wife is 25 days pregnant shi ke wahalar da ita..... Kallonshi take da mamaki ganin yanda ya tashi a gigice ya sunkuci sarauniya najma yana zagaye da ita kaman ita ce lauran. Innalillahi shine abin da mah din ke furtawa sultan sauke ni kanka daya kuwa ikon Allah. Sauketa yayi ya manna mata peck a kumatu mah am so happy ya Allah ya daga hannu sama ya ma rasa mai zai ce kawai sai ya kallo gabas yayai sujada. Ya dago ua fuskanci dr khairat da ta bude baki da hanci tana kallon ikon Allah. As u where saying dr... Sauke ajiyan zuciya tayi tace ba komo kawai zata yi ta fama da morning and evening sickness ne da amai ga magunguna na rubuta .mata na so in biya cikin pharmacy amma ina ta dokin inzo in Karbi goron Albishir dina. Baki a washe yace kuma yanzu zaki karba an baki kujeran makkah 10 first class ki rabawa duk wanda kike so anjima da dare kizo ki karbi forms din. Ni kuma na kara miki da mota corollaS just take good care of my daughter and my grandchild. Kara rungumanta najeeb yayi yana mai farin cikin mah is finally liking his family. Dr khairat kam sai hawaye ta rasa bakin magana da kyar ta iya zakulo kalmar na gode Allah kara girma Allah inganta Allah ya raba lafiya na gode ni kam nayi alqawarin kula da su har dan ko yar su.zo duniya. Najeeb ya ce is ok kawo list din magunguna inje in karbo. Make hannunta tayi tace yallabai barshi kawai in karbo ai alqawari nayi daga yanzu zan fara gudanar da aikina. Da sauri ta mike ta fita sai pharmacy🤣 Najeeb ma da sauri ya fice ya nufi side dinsu da sauri sauri gudu gudu ya haura wai sai da ya haura ya tuna yanayin da suke ciki shi da laura. Lumshe ido yayi ya tura hannunshi cikin gashinshi ya illahi Allah kada kasa tsanar da yarinyan nan ta min ya shafi yarana Allah kasawa yarinyan nan sona ko 5% na so da nake mata ne. A hankali ya tura kofar ya shiga ita kuma ta lumshe ido kaman mai bacci dan ita wallahi har kunyam yanda ta firgice mishi jiya take. Zama yayi a hankali ya dan shafi fuskanta kafin a hankali ya dan yaye bargon ya daura hannunshi a kan cikinta ya na shafa a hankali ya dan tsuguna ya manna mata kiss a cibiya ya furta my baby. Ban sanni ba are u a boy or girl koma wannene ina mutukar sonki ko sonka ina son mamanka sosai amma mamanka ta kasance me riko ta kasa yafe min akan laifin da na mata da dadewa, ina mai addua kar tsanar da ta min ya shafeka i so much luv u both (emi yidima) Ya sa guiwarsa a kasa kafin ya kwantar da kanshi a kan cikinta, Kamar a tsikare shi ya mike yazo dai dai fukanta ya dan shafi fuskan ya dawo kan lebanta yana dan zagayewa astral na soki tun ban san ke wacece bace na dade da sonki a raina na wahala da sonki amma ke bakya sona,why? Why?. Na nemi yafiyarki kinki yafe min na lallashaki kinki saurarata na miki da fada da shariya duk a banza what do u want me to do? Me zan yi in tabbatar miki da irin son da nake miki. Idonshi yayi ja sosai da kyar ya mike yayi niyyan fita carab yaji ta riko hannunshi...................... NI DAI WALLAHI KUYI HAKURI BAN SAN YA ZANYI DA TYPING BA NA LALLASHI KAINA ABIN YA GAGARA☹☹☹ [8/24, 8:23 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 46. Juyowa yayi yana kallonta idonta a rufe yake sai hawaye da yake gangarowa ta gefen idonta. Ba tare da bude idonba ta fara magana inji waye yace maka bana sonka yah Najeeb na tsinci kaina a halin da ban taba tunanin zan riski kaina ba. Kyawawan halayenka sun sa na tsunduma a cikin sonka ba tare da na ankara ba,kar kayi tunanin dan ina son kadaicewa da kaine ya sa hakan ba ah ah ni karan kaina ban san lokacin da na developing feelings din nan ba. Mijina ka yafe min ka yafe min bata makan da nayi ka dubeni da idon rahma ka tausaya min ko zan rabauta ranan gobe kiyama,ta dan ja hanci saboda kukan da ya turnuketa. Zama yayi a bakin gadon yana goge mata hawaye ta cigaba da fadin i have been so stupid na saba maka ta fanni da yawa ban san babban baiwa Allah ya min ba na hada ni inuwa daya da kai karkashin kulawarka. Plss ka yafe min ta cigaba da shesheka still idonta a rufe. Najeeb kasa tantance halin da yake ciki yayi finally burukanshi na cika first ya auri astral yau gashi tana ambata mishi tana sonshi tana kiran shi da mijinta. Rike kafadunta yayi ya tasar da ita zaune yace heyyyy calm down is ok kukan ya isa haka ban san ganin hawayen nan. Hadata yayi da kirjinshi ya na dan bubbuga bayanta yana shafa bayan cikin wani irin salo. Ganin bata daina kukan ba ya sa ya rabata da jikinshi bai yi wata wata ba ya hade bakinsu waje daya tare da zira halshenshi. Mhhhhmmm tayi can kasan makoshinta hannu yasa ya zuge zip din gaban doguwar rigarta ya cusa hannun shi yana massaging boobs dinta cikin kwarewa yana murza nipples dinta . Gangaro da bakinshi yayi kan wuyanta yana kissing din tender skin dinta slightly har zuwa boobs dinta ita kam daga kai tayi tare da turo mishi kirjin giving him more access to her boobs. Flickering halshenshi yayi a nipples dinta daya dayan kuma hannunshi na kai,laura kam sai nishi take yi sama sama ta tafi wani jaha har bata san lokacin da ya rabasu da kayan jikinsu ba. Hot romance of her life ya bata kafin ya shigeta in a gentle mana yana lifting dinsu higher very slowly letting the pleasure to last longer. Suna kwance cikin bargo daya kanta a bisa kirjinshi shi kuma yana wasa da curly hair dinta ta dan dago tace honey pie dazu naji kaman kana maganan baby, who is carrying a baby ta tambaye shi duk da ta san inda maganan ya dosa dan ita kanta ta zargi wannan morning sickness da yawan aman nan. Dan kara rungumo ta yayi da dan karfi yace who is else my astral of course sweerie kina dauke da jinina a cikin nan ya kai hannu ya shafi wajen astral da me zan biyaki kin gama min komi u re giving me a baby from ur womb and gashi kina sona yanzu what else will i ask of a wajen Allah sai dai gamawa da duniya lafiya, astral tell me duk wani abu da kike so zan miki shi inshaa Allah mutukar bai sabawa shari'a ba bai kuma fi karfina ba ke ko yafi karfina zan dage sai in da karfin nawa ya kare wajen nemo miki abinda kike son. Numfashi ta ajiye tare da lumahe ido hakan ya bawa hawayen da suka cika mata ido daman zubowa ta dan tashi tana karewa fuskanshi kallo shi kuma ya sa hannj yana share mata hawayen. Honey pie bana buqatan komi a wajenka sai soyayyarka da kulawarka which alhamdulillah kana min, and baby ko zaka kara aure nan gaba as u said karka hada ni da matarka a zuciyanka plss kar ka hada sona da na kowa ta karasa fadin haka tare da fashewa da kuka. Shissshhi astral calm down wasa nake miki ba wani aure da zan kara kina ce zan iya son wata bayan ke? Never ban so wata kafin ke ba, bazan so wata bayan ke ba astral na miki alqawari babu wata mace da zan kalla da sunan mace bayan ke na sank aure sunnan manzo(SAW) amma na miki alqawarin da ke kadai zan raya wannan sunnan ba zan kara auran..... Rufe mishi baki tayi da hannunta tace ah ah kar kayi saurin daukan alqawarin da baka da tabbacin cika shi ba na yarda da irin son da kake min ko Allah ya kaddara zaka kara aure nan gaba na san mijina na sona sosai. Ya lumshe ido yana wani irin mirmushi yace astral baki san irin son da nake miki bane da baki yi tunanin zan iya kallon wata mace da sunan so har ya kaini ga kara aure ba. Itama murmushi tayi ta mayar da kanta kirjinshi tana shafawa tace toh abinka da royal house na sani ko in ka karbi mulki ka karo uku har da concubines. Dariya suka yi dukkansu yace wa yace miku ni zanyi sarauta sa nemi sarkinsu can. Dan dariya tayi tana cigaba da shafa kirjinshi ta kai hannu kan nipple dinshi tana murzawa a hankali numfashk ya dan tare da shan yaji. Can kasa kasa kaman me rada yace yarinya na ga alamun har yanzu kina jin kwadayi ya juyar da ita ya hade bakinsu(su najeeb ma fa ba dama ashe ba laurat kadai bace kwadayayya)🤣😜 [8/24, 8:23 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 47. Dariya laura ta kwashe da shi ganin yanda khaleesat tasha lifaya wato ga kanuri. Shigowa suka idda yi khaleesat tace ke kuma lafiyanki kike irin wannan dariyan ko duk murnan shiryawa da yaya yarima ne? Harara ta balla mata eh din ke kuma ina ruwanki munafuka ta karasa tana murguda mata baki. Yaya farooq yace ah ah lauratu ban son rashin kunya kin manta ita yayarki ce dan borin kunya zaki balbaleta har da su zagi. Ah ah malam ya dai zaku mata taron dangi sannu me mata ai itama yayarta ce tunda nima matata ce ita kuma din kanwata ce ya wurgawa khaleesat din harara Yaya farooq ne yace iyeeeee manya ba laifinku bane kun samu kanku ba wai ina kiyayyar ne habibty? Ya juya yana tambayan khaleesat. Tace uhmmmm dan tana tsoron magana yaya Najeeb ya ci mata duk da dai ga hubbynta a kusa. Mika yaya farooq yayi yace wash wallahi duk mun gaji a bamu abin sha in da hali har da abinci dan mun debo gajiya. Najeeb ne ya kalleshi yace baku kira ma'aikatanku su muku girki bane tsananin samun wuri wai kun debo gajiya sai kace a mota kuka zo. Khaleesat tace Allah yaya da gajiya kuma na san ukhtee zata mana girki shi yasa ban ce su mana girki ba. Ya dan harareta yace tunda ga baiwa ko? Dariya lauratun tayi tace kai honey pie baka da dama, ke kuma madam abinci na dining ku muje can ta yunkura zata tashi. Ya dawo da ita yace astral zauna kira house help din cam ta kawo mana nan. Laraba laraba ta kwala mata kira ta iso cikin rawan jiki tace ammm plss ki kawo food mat din nan ki shifida mana a nan sai ki kwaso abincin dining table ki kawo mana nan, akwai atama soup da nayi yana tukunya ki kwaso mana. Tace toh an gama gimbiya nan da nan taje ta kwaso ta kawo kan kace me su farooq an baje za a debi harka laura kam fruits salad ta diba tana sha a hankali can nesa dasu tama yi ita kam. Khaleesat ce ta kalleta tace uktee ke kinci abincin ne naga kina shan fruits kawai? Kafin ta bata ansa uban gayyan yace ai shi kadai take iya ci sai vegitables. Farooq ya dan sipping orange juice yace dalili? Is she on diet? Najeeb yace ko daya babyn ne bai barinta cin abinci, a tare suka bude baki suka ce baby??? Wani babyn? Lauratu tace honeyyyyyyyy! What they have to know kema kin sani, ya juya yana kallon farooq yace babyn mu she is pregnants Huh? Suka kuma cewa a tare sai kuma aka fara murna ana taya juna murna. Laurat da khaleesat ne suka shiga yin sallan la'asar suma mazan sun tafi masjid khaleesat ta kalli lauratu tace su uktee manya pregnant huh? Garin yaya abin abin mamaki. Murguda mata baki tayi ta rike kugu tace meye abin mamakin kuma kaji dai, kin san dare daya Allah kanyi bature ku kun kwashe watanni 4 kuna raya dararrakin ku mu da ba afi a irga sau nawa muka yi ba munzo mun wuce ku. Khaleesat tayi dariya tace ai fa kam ai bana tababa wannan dan dan fada ne dan ina da tabbacin ranan da aka kwashi fada aka samo shi. Laurat ta harareta da wasa tace mu dai danmu dan soyayya ne na MASOYAN JUNA ba wani dan fada ko kiyayya ba. Khaleesat ta kwashe da bamu san asalin balbela bane da sai tace daga misra tazo da bamu san tarihin soyayyar bane. Yauwa yar gari gwara da kika ce tarihin soyayya dan ba kiyayya muka yi ba kalar tamu soyayyar ce haka sabon salo ne abinki da MASOYAN JUNA ta ko wani yanayi muna nuna kalar soyayyan mu. Khaleesat tace toh Allah ya saukeshi lafiya ki ban babyn ah ah Allah dai ya baki naki kafin in haihu kema ki raini naki dan nima ni zan raini abuna. Khaleesat ta rike baki tace ahhhhh lallai ke wallahi ukhtee baki da kunya wato baza ki bani ba kike fada kiri kiri ko dan irin kawaicin fulanin nan babu. Kawaicin lafiya in yaudareki ince zan baki Alhalin ba baki zanyi ba da kike cewa ban da kunyan fulani ni din bafulatana ce beside malama we are in the twenty first century atoh in ma kina da niyyan wani jin kunyan dan fari gwara ki ajiye atoh Ita dai khaleesat dariya take tayi,haka dai suka ta zolayan junansu har mazansu suka dawo hiran ya koma kasa............ [8/24, 8:25 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. 48. Rainon ciki ya kankama gadan gadan cikin irin me shegen laulayin safe da maraicin nan ne da rana garau dinta. Iya shege take yi kala kala yanda cikin ke bata wuya haka take ba uban cikin wahala duk ta firgita shi ga wani kukan tabara tun da gane bai son kukanta abu kankani zata sa kuka. Shi kuma duk ya tashi hankalin shi ya fara tambayanta meke mata ciwo mai zata ci me za a mata??? Haka zai ta jero mata tambayoyi. Wai ranan khaleesat ta ga abinda take mishi sai ta mata nasiha tace ukhtee ki dinga tsoron Allah kina tausayawa bawan Allahn nan kawai dan kinga yana sonki bai son damuwanki amma ke kin ta sashi a damuwa kenan ki ta koke koken karya ki ta sashi yana nemo miki abun da ba ci zaki yi ba. Ta murguda baki tace eh din mijinki ko mijina ke na hanaki ki yiwa naki mijin shagwaba ne kaji min matan nan ke baki san me mutum yake ji ba zaki zo ki dame ni ko dan ba a jikinki cikin yake ba wa ya san ke tsiyar da zaki tsula in da kece. Khaleesat tace ahhh ni ba tsiyar da zan tsula dan ina tausayin mijina ke kam ai rashin tausayinki ke lasisi ne da an yi magana kice ku masoyan juna ne ina masoyan juna ba tausayawa juna shi dai yaya yarima Allah yana gani yana fama. Tun da yayanki ne ba ni da kike yiwa na wa yayan iyayi me nace haka rana fa kika sashi ya goyaki da ga gidan nan har gidanki da rashin imani. Innalillahi wallahi ukhtee baki da kirki in da ina yiwa hubby kwatan abin da kike yiwa yaya yarima da ya rame dan dai yaya yariman ma gwarzo ne. Ta galla mata harara tace oho ke dai kika sani kuma wallahi ki tashi ki fice min a gida tun kan in kurma miki ihu. Ta mike tana fadin ba sai kin kurma min wancan gigitacen ihun naki ba zan fita ke dai ki dinga jin tsoron Allah ta fice. Ita kam cika ta dinga yi tana batsewa ita kadai ranta na suya dan yanzu abu kadan ke tunzurata dama yaya lafiyan kura sai kwafa take yi ita kadai horn din shi taji ai ko ta dasa kuka. Yana shigowa sai da gabanshi ya fadi ganin ta zaune rashe rashe a kasa ta bude kafafu sai risgan kuka take a ranshi yace oh Allah yau kuma da wanne zanji sai Allah. Karasowa yayi ya ajiya jakan laptop dinshi da takardun da ya shigo dasu ya tallabo ta astral menene me kike so me aka miki? Shesheka tayi tace ni wallahi na gaji da cin abincin wadan nan lalatattun khaleesat ce zata na min girki ta karasa maganan tana rushewa da kuka tare da kwanciya jikinshi. Sauke ajiyan zuciya yayi yace abu me sauki dan wannan ne kike bata min hawayenki come on ya dagota yana goge mata fuska. Ta karyar da kai tace ba dole inyi kuka ba yanzu in nace ta dinga min girki Allah kadai ya san jarabar da zata min ni da tace wai bana tausayinka ina baka wahala blah blah blah ko ni na daurawa kaina oho🤷🏽‍♀ yanzu ince ita zata na min girki tace iya shegen nawa kanta ya koma tunda tace iya shege nake yi ta fadi hakan tana shagwabe fuska. Yana huci yace oh haka tace? Ya karkace ya fito da wayarsa ya danna number din khaleesat din tana dauka yace sannu isashiya uwar tausayi ina ruwanki da abin da nayiwa matata jikinki ko nawa har zaki kizo ki tisa ta a gaba da kinibibi da ba danj ta ke wahala ba? Duk da rashin son da take min bai hana ta min hidima ba ta girka ta ban yanzu kuma dan lalura ya sameta sai ace kar in mata? Uwar sa ido, zata yi magana yace shut up i dont want ro hear anything from u bari ma kiji daga yanzu nan girkinta ya rataya a wuyanki duk wani abu da take so shi zaki dafa ki kawo mata ko in sassaba miki ya kashe wayarsa. Ya lallabata suka haura samansu.. Takaicine ya qume khaleesat amna lauratu ba karamar makira bace wannan ai in kishiyace sai ta kashe mata aure,kwafa tayi tace amma wallahi zanyi maganinta ai nima macece da kalar tawa kissa aka haifa ni wato dan nace ta gyara shine zata kirkiro min nawa aikin ko gyara kayanka ai bai zama sauke mu raba ba ta kuma yin wani kwafan amma zata gani. Dama tana zaune kan gado tana jira yaya farooq ya fito wanka ne rike wayan tayi a hannunta tana kallo hawaye na ziraro mata. Haka ya fito ya sameta da sauri ya karaso yana tambayanta lafiya? Goge hawayen tayi wasu ma zubowa duk ya kidime sai tambayanta ya ke me aka ce mata wa ya bugo mata waya wani ne ba lafiya??? Kara goge hawayen tayi ta kalleshi tace ni da yaya yarima ne wai dan kawai naje nayiwa lauratu fada ta rage sangartan da taje yi shine ya kira ni yana balbale ni da fada har da cewa ma wai toh ni zan dinga mata girki ko ya babballa ni ta karasa tare da fashewa da kuka. Mtswww ya ja dogon tsaki shine ke kuma kika zauna kina kuka zamansu kike da zai zartar da hukunci akan ki wato ga baiwarsu ko. Wayanshi ya janyo ya kirashi yana ta ringing ba a dauka ba don a lokacin suna tsaka da shanawarsu dan ta inda Najeeb ke fanshe wahalarsa kenan. Number din aunty ya kira dan ya san iya shegen Najeeb sai ya kwarkwance musu akan maganan nan. Tana dauka ko gaisawa bai bari sunyi ba yace auntynmu kinga yaranki nan zasu fitine mu ko? Ho ni dijatu wasu yaran lauratu da khaleesat hala? Yace lauratu da mijinta dai. Tace ah ah yau kuma har da yarimanmu a yin laifin? Ko dai lauratun ce dai tayi laifi ake hadawa da dana? Ai aunty bar danki nan dai so suke su mai da min mata baiwa shi da lauratu nan ya kwashe komi ya fada mata har ma ya hada ta da khaleesat din Tace bar ni da su ai ni wallahi mamakin iya shegen lauratu nake yi daga fada miki gaskiya sai ki hadata da dan uwanta ku barni da ita. Itama kiran dukka layukansu tayi ba a dauka ba ta hakura sai da suka gama hantsewarsu suka ga miss call aunty suka fara kira ai ko nan ta balbale lauratu da fada tayi mata ta tas Najeeb sai ba da hakuri yake taki sauraranshi tace kuma ba girkin da khaleesat za ta dinga mata kar ta ci abincin in taga zata mutu zata nema. Kuka ta dinga yi Najeeb na aikin lallashi har dare kuma ta qi cin abinci sai kuka take yi har dasu ihu in abin ya ciyota duk ta daga mishi hankali ba abin da yake damun shi irin kin cin abinci dan kwata kwata bata wasa da cin abinci tun da ta rage yin aman. Mah ya kira kaman zai yi kuka yana labarta mata abin da khaleesat suka musu,yace yanzu sabida Allah mah sun kyauta min lalura ce fa ai lokacin da take da lafiya har su take girkawa ,da zasu dawo daga borno yarinyan nan tana girki tana amai ta musu abincin sauka amma dan ita ta nemi khaleesat ta dan dinga mata zuwa wani dan lokaci sai cibi ya zama kari. Mah tayi ta lallashin shi tana bashi baki ganin yanda ranshi ya baci tace ka bari zan kirasu kai kar ka musu magana kar rai ya baci yace toh. Haka ko aka yi mah ta kira farooq tayi ta bashi baki tana lallashin shi tace ka bari tayi mata ai lalura ce na dan wani lokaci ne kuma ai lada zaku samu kun san mace mai juna biyu sai hakuri yace toh inshaa Allah mah ni dama raina ne ya baci har da wani zai babballa ta Tace kayi hakuri ban khaleesat din itama lallashinta tayi tace ta dinga girkin tace mah karya ne fa kawai da son bani wahala baki san halin laura da iya shege bane tace eh naji ke dai kiyi dan Allah zai baki lada kinji kuma ai duk abin da ta haifa dankine fa kina iya dauko abinki. Tace wah? Ni da kiri kiri akace ba za abani ba wai nima Allah ya ban nawa Dariya mah tayi dan ta lura laura yar daru cr tace toh Allah ya baki nakin amin. A haka ak kashe maganan girki aunty ta kira lauratu ta ja mata kunne tace saura ki tsiro da wani tsirfa fitinanniyar yarinya. Juyi tayi akan gadon bayan ta gama waya da aunty ko a yanzu tayi maganin yar sa ido dan ma aunty ta taka mata burki da wallahi sai ta mata girku sau goma a rana( kuji mugunta)😂😂😂🤣 [8/24, 8:26 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Aunty Zuwairat u are the best wollah u are such a durling Allah ya raya min su Abubakar sadeeq cijin musulunci. I love u very plenty 49. Sai da suka kwashe wata biyu khaleesat tana mata girki tuni suka shirya asalima ko kwana biyu basu yi ba suka shirya dama fadan na neman tsokanane. Yanzu watan cikin hudu amma yayi girman ban mamaki,ta ciko tayi kyau tayi haske duk da kasancewarta ba fara ba amma tayi haske ya mata nauyi ga wani fitinar Najeeb da yasa ta a gaba duk jarabarta kuka take mishi sosai dan Najeeb ya shille tunaninta sai yayi 3 to 4 round a dare yana dawowa sallan asuba sai ya kuma haka in abin ya ciyoshi 2pm zai dauko mota ya dawo gida afternoon siesta hakan ba zai hana in ya dawo kafin magrib ya nemeta ba. Kuka take mishi sosai tana cewa is not good for our health honey pie too much of love making is not good for i and the baby kai har da kai ma. Shi dariya kawai yake mata lokacin da take yayinta ta manta is not good for them shi kam Allah ya gani ba zai iya hakura da ita ko na kwana daya ba dan har cikin kwanyarshi yake jin dandanonta ji yake kaman ana buga mishi guduma akai danyana samun satisfaction beyond tunaninshi. Cikin na da wata biyar suka shirya zuwa bauchi wannan karon har da khaleesat murna a wajensu ba a magana Kowa mamakin girman cikin lauratu yake mah kam.kasa daurewa tayi sai da ta tambayi Najeeb tace sultan ni kam kunyi scanning anya cikin ramlatun nan ba twins bane(ke da kowa sai kin canza mishi suna dan iyayi) Ya dan daga kafada daga inda yake kishingide yace gata nan ya nuna in da lauratun ke zaune rashe rashe khaleesat na yanka mata apple. Yace mah gata ba yanda banyi da ita ba amma taki wai ita sam bazan daura mata hawan jini ba in barta da tunanin yanda zata haifo daya ma tukun dan ita ba wani twins a cikinta. Mah ta juyo gabanta tace keko lauratu me yasa? Ai gwara a sani ko kuwa. Dan turo baki tayi tace ni dai mah gaskiya ah ah wallahi dayan ma in na tuno yanda ake haihuwa gaba na faduwa yake yi Mah tace toh gaskiya dai ki rage tunani kar jinin naki ya hau kizo ki kasa haihuwa da kanki kuma ki dinga addua Allah ya kawo abin da sauki kinji? Ki daina daga hankalinki. Khaleesat tayi karab tace gata bata da aiki sai kallon yanda ake haihuwa a youtube. Najeeb ya zaro ido ya tashi zaune yace mene yana kallon lauratun dake ta faman zabgawa khaleesat harara kaman idanun zasu fado. Zaro mata nashi idanun yayi kaman agolan nupawa yace astral what are you doing to yourself ke da kanki kina dagawa kanki hankali mah ki duba min wannan halin. Mah tace gaskiya Ramlatu ba kya taimakawa kanki baki san hakan zai hana miki kwancihar hankali ba dont ever repeat that. Ta sunkuyar da kai tace yes mah. Najeeb bai kara cewa komai ba ya mai da hankalinshi kan wayanshi yana dannawa kawai amma da akama ranshi ya back,i ita kuma da sun hada ido da khaleesat zata zabga mata harara har khaleesat din ta gaji tace ke ya fa isheki ba fina idanun nan kika yi ta zaro mata su irin na najeeb sak😉. Ko da ta koma side din aunty itama auntyn fada tayi ta mata dan itama Najeeb din ya shigo ya fada mata dan ranshi ya baci sosai. Da ta koma bangarensu ma ko kulata ba yayi kuka ta dingayi ta bashi hakuri tace kana fushi dan na kalli video din haihuwa baka so hankali na ya tashi yanzu kai me kake yi ta ja numfashi baka sani ba bana son fushinka bana son abin da zai bata maka rai hankalina tashi yake yi abinda baka so din pls kayi hakuri fushinka zai daga min hankali fiye da video din da nake kallo. Dagota yayi ya rumgumeta ta gefe yana jijjiga ta yana fadin is ok na daina fushin so kema kukan ya kare hmmm? Come on muje muci abinci ki ban zuma coz i need you badly. Ya mikar da ita Dan tura baki tayi ta fara bubbuga kafa a hankali tana kukan shagwaba tare da nokewa. Hancinta ya dan ja yace inda baki isa ba kenan ya ja ta zuwa dining area. ****** ******* ******** Honey pie! Honey pie! Honey pie!!!! Kwala mishi kira take ba kakkautawa toilet din ya shigo cikin hanzari yace astral gani irin wannan kira ai sai in zata kin fara labour ne. Turo baki tayi tace ni wallahi ka bari bana so, ni dai kazo ka min shaving am all bushy wannan katoton cikin ya hanani kai kuma sai ja min aji kake tunda ka san ka hada ni da kaya ko bari kaga in haihu nima bazan kara yi maka ba. Kallonta yayi da shirgegen cikinta a gaba wanda already ya shiga watan haihuwan shi kadan bai yi dariya ba ga wani kumatu data ajiye hadiye dariyan shi yayi dan ya san yana yi zai ballowa kanshi ruwa dan tunda cikin ya tsufa masifarta ta dawo sabuwa fil. Sorry my astral ba ja.miki aji nake ba kin san abubuwan ne da yawa kuma juat 5 days ago na miki shaving din nan fa. Tabe baki ta fara alamun zatayi kuka tace ai dama ai dama haka zaka ce ai dai ka san da zan iya da nayi kayana tunda dai kasan every 3 days nake shaving inyi nawa har da naka yanzu dan ka dawo dani haka zaka fara complain ai. Dan rungumto yayi yace ohhhh astral ni ba haka nake nufi ba yanzu zan miki tashi kiga dagata yayi daga kan toilet sit din ya tsuguna ya shafa mata shaving cream a kasan maranta sai da yayi five minute ya koma ya shafa mata a armpit dinta sannan ya koma yana shaving na kasan maranta. Tas ya shaving yana cikin shaving din na armpit dinta wayaeshi tayi kara fito da ita yayi yana kallon mai kiran mai martaba ne kurawa wayan ido yayi har ya tsinke yana kallo gaban shi na faduwa dan ya san makasudun kiran. Lauratu ce tace honey ya baka picking ba mai martaba ne fa kallonta yayi yana me cike da tausayin kanshi................ KUYI HAQURI KUYI HAQURIN🙏🏽 JINA KWANA UKU BAQUWA NAYI AMMA ALHAMDULILLAH TA TAFI ZAMU CIGABA DA GASHI😉 [8/24, 8:26 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 50 Wayar ce taka ringing a hankali ya dauka yana me sallama mai martaba ya ansa. Kana jina ko? Gobe goben nan ka dauki yarinyan nan ka kaita can maitama gidan momynta(haj salma) ko ka kaita Borno ko ka dawo da ita nan Bauchi. Amma........ Ban son jin komi daga bakinka mai martaban ya katseshi umarnine nake baka ba neman tacewarka ba ya zaka dinga yin wasa da kwakwalwan iyayanku mata. Ji nake an fi sati biyu ana binka ka dawo da ita gida saboda sha'anin haihuwa kayi burus da mutane to within 24 hours in sami labarin ta bar gidan nan ya katse wayan. Tsurawa wayan ido yayi yana kallo cike da tunane tunane kala kala. Laurat ce ta dan dafa cinyanshi kasancewar tana zaune kan toilet sit shi kuma yana tsaye Kasancewar taji duk abin da mai martaban yace. Honey ka daina damuwa lets just follow his order ya zamuyi na kwana kadan ne fa next week ne fa EDD dina kar ka damu kaman yau ne. Wani kallo ya dan watsa mata kafin yace ai dama ni na.dade da sanin ni kadai ke haukan sonki nake son kasancewa dake ba tun yau na san bakya son zama dani ba. Runtse idanunta tayi tana dan girgiza kai haba honey pie ya kake irin wannan maganan kai kafi kowa sanin ina sonka ina son kasancewa da kai toh amma ya zamuyi manyan mu sun riga sun zartar da hukunci akanmu To kice ke zaki zauna a gidanki mana in yaso sai jakadiya tazo ta zaunanda ke. Hararanshi tayi da dan wasa eh ai zaka ce haka tunda dama ni nayi kaurin suna wajen rashin kunya, da za ayi auran nan haka na dinga tijara kala kala sai kuma aji nace ba zan baro gidan ba. Dariya yayi yana lumshe ido yace yarinya kin makaro tunda kika yi ciki ai zance ya kare. Kukan shagwaba ta sa mishi tana dan dukanashi a kafa shi kuma sai dariya yake ya ja hannunta zuwa bathtub su kayi wanka suka kwanta. Sai da suka biyawa junansu baqatunsu sannan ya kalleta cikin dim light yana shafa bare cikinta yace astral ina kike son in kaiki toh Cikin jin barci tace inda mijina zai samu sakewan ganawa da ni choose duk inda ka san baza ka takura ba ta rufe ido saboda baccin da take ji. Shima kara jawota jikinshi yayi yana tunanin ina zai kaita daga karshe ya yanke shawaran Bauchi zai kaita wajen mah dan ya san ba inda zai fi sakewa fiye da wurin mahaifiyarshi dan shi irin mutanan nane masu kunya. In Borno yace zai kaita wallahi ba zai iya daga ido ya kalli ammi ba wai ya zo ganin familynshi nan abuja zai fi mishi sauki dan kila da kullum zai dinga zuwa ganinsu toh amma nan ma yana kunyar surukar tasa duk da ita irin wayayyun matan nan ne amma shi kam fulani blood runs in his veins gwara da wurin mah din. Washegari da safe suka shirya sai airport yaya farooq da khaleesat suka kaisu daga nan farooq din zai ajiye khaleesat a NYSC camp kasancewar ta fara service shi yasa bata bisu ba. Goma tayi musu a masarauta part din aunty suka fara zuwa suka gaisheta kafin suka wuce part din ma lauratu ta zata wajen aunty zai barta dan shi bauchi kawai yace mata zai kawota. Da ta tambayeshi ba part din aunty zata zauna ba sai cewa yayi kince inda zanfi sakewa ta gyada kai yace toh nan ne zan fi sakewa shiru ta mishi. Daki guda katoto aka ware mata an gyrashi tsab dan hatta gadon baby ansa. Nan suka zauna suka ci lunch tare haka da daddare nan suka ci dinner. Wajen 9pm mah ta fito zata bedroom din mai martaba tace bari dai ta fara biyawa ta duba ramlatu. A parlour ta tarar da jakadiya mah ta hade rai tace ya haka ya kika barta ita kadai?? Jakadiya ta dan sunkuyar da kai tace Allah ya kara miki girma ba ita kadai bace tana tare da yarima ne. Girgiza kai mah tayi ta nufi bedroom din shi kuma lokacin tace mishi cikinta na dan mata zafi da bayanta maybe tafiyar da suka yi ne kwantawa tayi a hannun damanta suna fuskantar juna. Hannu yasa a bayanta yana massaging dinta kadan kadan daga haka kuma ya hade bakinsu. Turo kofa mah tayi tare da sallama a lokaci daya kuma ta kunna wutan dakin zaune Najeeb ya tashi ita kuma ta kife kanta a gadon tana murmishi lokaci daya kuma gabanta na faduwa cike da kunya. Hade fuska mah tayi tace tashi ka fita mutumin kawai baza ka bar diyar mutane ta huta ba sai shegen fitina. Sum sum ya sunkuyar da kai ya fice yana dariya yana fadin mah baki san diyar taki bane keyanshi mah ta talla ta ingizashi waje. Lauratu kam kwalo ido tayi tana dariyan sharrin da najeeb yake shirin mata mah ta juyo kanta tace ke kuma ki cigaba da biye mishi ya ballo miki haihuwa baki shirya ba. Tayi ta mata fada kafin ta mata sallama ta fita jakadiya kuma ta shigo. Can cikin dare ciwo ya tashi lauratu sai addua take in ciwon ya lafa sai bacci ya dauketa haka ta dinga yi har karfe uku kuka take sosai tana nishi cikin bacci jakadiya tajiyota ta mike a zabure....... [8/24, 8:26 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen .. Page 52. ASSALAM BARKANMU DA SAFIYAR JUMA'A YAU ALLAH YA KADDARA ZAN KAMMALA LITTAFIN NAN DUK DA BA HAKA NA SO BA AMMA SAM BANA JIN SHAUKIN LABARIN YANZU FATAN ZAKU GAFARCENI🙏🏽. An sha shagalain suna sosai shokin da aka kwasa ba zai fadu ba yarinya taci sunan Nauwaratu. Nauwara bata bar komi a kamannin mamanta ba sai hasken babanta da ta dauko. Shekarar nauwara 1 da wata 3 aka sambado mata kani inda yaci suna abu baban lauratu anace mishi abulkhair. Sai a wannan lokacin Allah ya bawa khaleesat nata cikin itama murna a wajen su ba a magana. Itama tayi ta rama shegantakar da lauratu tayi mata lauratu sai dai tayi dariya kawai. Yan biyu khaleesat ta haifa dukka maza dama wani jinkirin alheri yara sunci sunan mai martaba da abu. ****** ******* ******* 5 years later. Shekarun nauwara 7 ba abin da ta bari a irin tsiwan mamanta ihu kam habawa ai ta zarce maman ma. Gashi kwata kwata abee dinta baya son laifinta haka mah in kana so kaga bacin ran ma to ka taba mata nauwara. Aunty ce dai basa shiru ko bauchi suka zo da ta shigo part dinta tayi mata rigima an mata magana sai tasa kara tuni anty zata korata tace bana iyawa da wannan shegen halin naku ke da uwarki. Yanzu mah da aunty sosai suke shiga harkarr juna har ma zaka tsinci aunty taje mata hira hakan ba karamin farantawa ya'yansu rai yayi ba,ba kaman wanda ya ajiyesu. A halin yanzu yaran lauratu 6 maza 2 mata 4 khaleesat kuma hudu dan 2 mata 2 baza dan lauratu ta fita yawan haihuwa. Lauratu ta kasance mace mai biyayya ga mijinta wacce bata kaunan abinda zai batawa Najeeb rai lallabashi take kaman kwai Dan har wani dan tumbi ya ajiye sai da ya dage da exercise ya zama fit rayuwasu gwanin sha'awa da ka gansu kaga MASOYAN JUNA. ALHAMDULILLAH ALLAH YAYI SAI KUMA IN ALLAH YA HADAMU A SABON LITTAFINA BANI NAYI KAINA BA FATAN ZAI NISHADANTAR DAKU TARE DA ILMANTAR DAKU. Taku ce har kullum Sawwama A. [8/24, 8:26 AM] 0mmer Farouk: 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen. Page 51. Subhanallahi ranki shi dade haihuwar tazo ashe ita kam laura ba bakin magana sai cije lebe take tana sharban kuka. Sannu sannu kinji bari in ga haihuwar da saura ma ai, wayyo wayyo mamana wayyo ni kam in ba so kike in mutu ba ki kaini asibiti su cire min . Sai kuka take tana dafe da gado tana yarfa hannun ta daya. Wayyo jakadiya ta dauka ta kira mah ai cikin minti biyu suka shigo ita da mai martaba. Ba bata lokaci aka dauketa sai asibitin cikin masarautar nan da nan aka kira dr khairat mai martaba ya hana mah kiran najeeb yace ta bari ya fito sallah tunda lokaci ya kusa. Laura kam ana can ana fama sai kuka take iya karfinta dan dr khairat tace da saura. Kuka take iya karfinta tana yarfa hannuwanta tana fadin ni ban ga wani saura ba tunda ina jin azaba ke dai kice baki yi niyyan ansan haihuwar ba Dr khairat dai sai kwantar mata da hankali take amma ina laura kam a kira mata Najeeb ai wallahi tunda ba ita kadai tayi cikin ba har da shi asali ma shi yayi cikin wallahi a kira shi yazo shima yaji wahalan. Dr khairat dai sai aikin lallashi take ture hannunta da take shafa mata kai da shi tayi tace dalla malama kije kiyi abin da na saki. Fitowa dr khairat tayi tana share zufa da sauri su mah suka taso mai martaba yace dr ya dai ya ake ciki? Sauke numfashi tayi tace ta dage fa a kira mata mijinta nayi lallashin duniyan nan taki yarda. Da sauri mah tace ina iya ganinta dr ta gyada kai cikin hamzari mah ta shiga ta samu laura duk ta jike da zufa sai zuba kuka take. Karasawa wajenta tayi tana goge mata zufan tace ya isa bar kukan kiyi ta addua. Mah wlh bazan iya ba kawai shima yazo yaji zafin da nake ji. Mah baki san azaban da nake ji bane wallahi mah bayana fa kaman zai balle ga marana ma haka, mah har da kafata fa ta fada tana kuka iya karfinta. Mah tace ya isa ya isa haka daina kukan duk zai daina kin kusa ki haihu ki daina jin duk wadannan ciwukan. Amma wallahi mah daga wannan bazan kara haihuwa ba na gama wallahiii....... Ta fada tana wani irin nishi da sauri mah ta fita kiran dr dai dai lokacin da yarima da mai martaba suka iso daga masallaci. Tare suka shiga dakin da shi ya karasa wajenta yana fadin ayya astral nawa ashe kina nan kina shan wahala shiya sa nakasa bacci ashe. Harara ta galla mishi tana nishi tana fadin dama mana kaje dai ka sha baccinka ni ina nan ina cin wuya. Wallahi astral i couldnt sleep hankalina na kanki am here now, we are gonna do it together ya fada yana gyara mata gashi tare da tofa mata addua. Lokaci daya ta dan ji sanyi nakudar ta dan sake ta har tana cewa dr khairat ta bata hair band dinta gashin na damunta. Dariya duk suka mata ta daure kan,shi kuma ya cigaba da mata addua. Tashi daya wani azababben ciwo ya taso mata ai kuwa ta zage ta fara kuka iya kan karfinta tana cewa wlh honey na gama haihuwa daga wannan dama mamana wajen haihuwana ta mutu kaji min ciki ranan da za ayika ba irin wahalan da ban sha ba yanzu ma sai ka ban wahala. Shi ko fadi yake sorry baby yanzu zaki haihu just hold on to me ai kin ga ranan da aka yi cikin dan na farko ne kika sha wuya haihuwan ma yanzu dan na farko ne in zaki kuma baza ki sha wuya haka ba. Da ciwon ya dan lafa mata sai cewa tayi ku ban hair band in daura kan wa ya cire min Dariya suka yi suna dube duben inda ta cillar can bakin kofa aka hangoshi,bayan an daure kan kuma sai cewa tayi honey pie da gaske dan na farko ne. Yace eh man kin manta first night dinmu yanda kika sha wuya toh haka haihuwan ma Tace ok toh zan kara haihuwan amma ban lipton insha, lokacin ta sha babban flask guda ai ko tana sha ta fara kwara amai sai ciwo. Nan ta fara kuka kuma wannan karon ko hawaye babu,dr khairat tace abin yazo fa. Gadan gadan haihuwa ta taso laura taki push ba yanda ba ayi ba ta ki ta push. Baby come on push now ka daina cewa in push ko baka ga push din nake bai kai in da dai ka push din mana. Yace toh na daina yi shiru ki daure ki push din lets push together wallahi bazan push din ba ta fada da karfi sai ga kai na kokarin fitowa. Ta push amma taki dabara ce ta fadowa Najeeb yace yauwa astral yi irin karan da kike yi in kinji haushi. Harara ta galla mishi da jan idonta tace anki ayi karan anty tace in na sake nayi ihu a haihuwar farko toh haka zan gama haihuwa ina ihu. Toh baby ai kin riga kinyi ihun come on plssss do this for me. Ai ko zagewa tayi ta kwala kara sai ga baby ya fara fitowa come on da ta daddage tayi ihu hudu sai ga sundumemiyar baby girl ta fito tare da kwallara kuka................... 💖MASOYAN JUNA💖 By Sawwama Ameen .. Page 52. ASSALAM BARKANMU DA SAFIYAR JUMA'A YAU ALLAH YA KADDARA ZAN KAMMALA LITTAFIN NAN DUK DA BA HAKA NA SO BA AMMA SAM BANA JIN SHAUKIN LABARIN YANZU FATAN ZAKU GAFARCENI🙏🏽. An sha shagalain suna sosai shokin da aka kwasa ba zai fadu ba yarinya taci sunan Nauwaratu. Nauwara bata bar komi a kamannin mamanta ba sai hasken babanta da ta dauko. Shekarar nauwara 1 da wata 3 aka sambado mata kani inda yaci suna abu baban lauratu anace mishi abulkhair. Sai a wannan lokacin Allah ya bawa khaleesat nata cikin itama murna a wajen su ba a magana. Itama tayi ta rama shegantakar da lauratu tayi mata lauratu sai dai tayi dariya kawai. Yan biyu khaleesat ta haifa dukka maza dama wani jinkirin alheri yara sunci sunan mai martaba da abu. ****** ******* ******* 5 years later. Shekarun nauwara 7 ba abin da ta bari a irin tsiwan mamanta ihu kam habawa ai ta zarce maman ma. Gashi kwata kwata abee dinta baya son laifinta haka mah in kana so kaga bacin ran ma to ka taba mata nauwara. Aunty ce dai basa shiru ko bauchi suka zo da ta shigo part dinta tayi mata rigima an mata magana sai tasa kara tuni anty zata korata tace bana iyawa da wannan shegen halin naku ke da uwarki. Yanzu mah da aunty sosai suke shiga harkarr juna har ma zaka tsinci aunty taje mata hira hakan ba karamin farantawa ya'yansu rai yayi ba,ba kaman wanda ya ajiyesu. A halin yanzu yaran lauratu 6 maza 2 mata 4 khaleesat kuma hudu dan 2 mata 2 baza dan lauratu ta fita yawan haihuwa. Lauratu ta kasance mace mai biyayya ga mijinta wacce bata kaunan abinda zai batawa Najeeb rai lallabashi take kaman kwai Dan har wani dan tumbi ya ajiye sai da ya dage da exercise ya zama fit rayuwasu gwanin sha'awa da ka gansu kaga MASOYAN JUNA. ALHAMDULILLAH ALLAH YAYI SAI KUMA IN ALLAH YA HADAMU A SABON LITTAFINA BANI NAYI KAINA BA FATAN ZAI NISHADANTAR DAKU TARE DA ILMANTAR DAKU. Taku ce har kullum Sawwama A.