Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah ma ɗaukakin sarki mai kowa mai komi da ya bani ikwan rubuta wannan littafi. Ban amince wani ko wata ya yi amfani da wani sashe na littafin nan ba ta kowace hanya ba tare da an nemi izni a wurina ba.idan kunne ya ji jiki ya tsira, ko da Allah na bar mutun zai bi min haƙƙina! Wannan labari ƙagegen ne ,sannan ban rubuta shi ba da niyyar muzanta wani ko cin zarafin wani ba, duk wanda ya ga wani abu yayi shige da halayyar shi to arashi ne ba da nufi ba. A big hug to Maimunatu Ibrahim Muhammad A.k.a Sayyadah. Special Thanks to Bilkisu S Aliyu A.k.a Billy pinkie marubuciyar Rayuwata and Fatima Y Zakariyya A.k.a Oum ameerah Marubuciyar Ahalin mu Daya.                Dedicated to my Family بسم الله الرحمن الرحيم ______________________________________________ *💦MAHAIFIN MU NE SILA💦* *_Written And Narrated_* *💕💕QUEEN WALEEDAH💕💕* _❤️Official Ashkeiy❤️_ *✨✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION ✨✨📚* _T.M.W.A✍️_ DAGA MARUBUCIYAR 👉✍️ A sanadin kishiyar uwa📚 Aure Lokaci ne📗 Jannat💖 Kawancenmu👩‍❤️‍💋‍👩 And now MAHAIFIYA TA🤱🤱👩🏻‍🍼 FREE BOOK📚 Ban manta da ke ba Sayyada ta. ina godia allah ya bar zumunci..🤝❤️         🌷🌷1⃣🌷🌷 La'asar likis Dauke take da wata katuwar rubber baka a kanta sai bucket fari alama ta nuna markade ne a ciki saboda dik ga abin markadan nan a jikin rubobin san ye take da wani hijab har iya gwiwa amma ya kode kallo daya zaka masa kasan yaji jiki sai wata atamfa rubber ce dinkin doguwar riga da gani tayi mata yawa sai sharar kasa take kafar nan furu furu da wani silifas dik ya cinye ta kasa yasha dauri ta wajen 'yan yatsu da leda a haka ta kara cikin wani lungu baki kirin da shi ko wayar wutar nefa babu a lungu tsabar muni da duhu wani kwarabbabben gida ta shiga dauke da sallama a bakinta jin shiru yasa ta ajuye markadan....... Ba wata fara bace can amma kuma baka kirata baka ba tana da cikar fuska ga eyebrows kamar an zana sai eyelashes da suka kusan rufe mata idanu idanunta kuwa kamar su sukai kansu gasu farare tarr sai hancinta da karamin baki nufar wajen ajiye buckets tayi ta dauko daya ta nufi wata rijiya wani guga ta zira da shi kara babu ta fara janyo ruwa a zuciyarta tana ayyana yawo irin na mahaifiyar tasu a haka ta gama jan ruwan wuta ta hada ta dora katuwar tukunya sannan ta dawo ta fara tace markadan kokon har ta gama bata shigoba har sai da ta gama ta dora na awara sannan taji sallamarta juyowa tayi ta amsa kallonta wadda tayi sallamar tayi ke wai uban me kika tsaya yi tin dazu baki gama awarar ba cikin inda inda tace am dama umma mai markadan ce ke dallah rufe min baki shashasha kawai tsaki taja ta shige daki yayin da yarinyar taci gaba da dahuwar awararta ana kiran sallah tana gamawa bandaki ta shiga tayi wanka sannan ta fito sanye da wata kodaddiyar atamfa da dik wani mai sutura ya kalla yasan ta mutu dan wani wajen dik a yage yake sannan ta nufi dakin umman tasu shiga tayi a kwance ta ganta tsugunna tayi umma ni to zan tafi tashi ummar tayi to wai ni yanzu najwa uwarki zan miki nace uwarki zan miki wallahi ki tabbata kin siyarkinzo kin sani a gaba kamar an aikoki anya najwa anya tashi kibani waje ko yanzu na mauje ki fitowa najwa tayi tana mai sharar kwallah kayan ta ta dauko ta fito daga lungun sai da ta hada komai sannan ta zauna a ranta tana ayyana tsanar da mahaifiyar ta take mata mai yasa ta tsaneni tambayar datayiwa kanta kenan amma kuma ai tanason su nabila da fahad ni kuma mai yasa ta tsaneni mai nai mata da wannan tinanin taci gaba da sai da awarar ta abin mamaki kafin kiran sallah isha'i ta kare har ana nema hada kayan ta tayi tai hanyar lungunsu....... A kofar gida suka hadu da nabila tana zance da wani saurayi a machine har ta wuce nabila ta kirata najwa ce ta juyo ta tsaya nabila ce ta ce ke baki iya gaida mutane bane kallonsu najwa tayi sama da kasa sannan taja tsaki ni bani da lokacinku wucewarta tayi ta barsu anan yayin da nabila ta kule da abinda tayi mata.Najwa na shiga gida sukai kicibis da ummansu har ta gama shirya wani buckets a samansa da kwanika sai gefe katon kwando da kayan amfani najwa na shigowa ummanta tana cewa yawwa maza zo ki dauki wannan ki fita shiru najwa tayi idan da sabo ai tasaba ajiyewa tayi tace umma fa banyi sallah ba umma ce ta juyo ke najwa bazaki dauka ba cikin bacin rai najwa ta dauka ta fito nabila ce ta furta hakan cikin isa again dama wannan ai shine amfaninki shegiyar yarinya sai iyayin masifa kallonta najwa tayi yayin da hawaye ya ciko a fuskarta a haka ta fita daga lungun maimakon wajen dazu yanxu mikewa tayi ta nufi tashar garin. Tin bayan fitarta umma tana zaune tana danna wayarta jin muryar nabila ce yasata dagowa tare da murmushi yawwa 'yar albarka ya kuka kare da shi ne tsaki nabila taja bayan najwa ta bata komai wallahi umma kiyiwa najwa kashe wai dannace ta gaishe da saurayina shine tace bata da lokaci na amma kuma ki duba kiga dan kudin da zai bamu yace ya fasa wai aai ya dawo rike ha6a umma tayi yanzu abinda najwa zatayi min kenan nabila ce tace eaa mana umma dafata tayi karki damu 'yar albarka zan mata magana kinjiyanzu tashi kije kidauki abincinki kinji toh ummah daganan ta dakko abinci ta dawo tana latsa wayarta tana cin abinci...... Wani hadari ya taso wanda zai iya bada ruwa kodawane lokachi yayin da najwa na tsakiyar tasha tana saida danwaken da umma ta dora mata.najwa ce zaune akan tudu yayin da dik wani mashayi na wajen yana busa taba kai harda abinda yafi taba ma wani ne ya taho ya tsaya akanta ke naj...wa ke...dagowa tayi tana kallonsa lafiya dai ko tukuru cikin muryar shaye shaye yace dallah kullun sai nace ina sonki amma ke bakya bani dama rintse idanunta najwa tayi tare da furta wa allah ya kiyasheni da soyayya da kai ni burina bata karasaba taji yana cewa wallahi nabaki daganan zuwa jibi indai bakice kinasona ba wallahi sai na miki aika aika da haka ya bar wajen yana muzurai........ Yayyafi aka fara yayin da najwa na zaune tana hada kaya kasancewar ta siyar karfe 10 ta dakko hanyar tafiya gidansu tare suke da 'yan unguwar su masu sana'a a wajen suna tafe suna hira daya ce mai suna amina ta kalli najwa wai ke najwa naga tukuru ya ce yana sonki kinyi shiru baki bashi amsa ba wallahi da ni ce amsa zan basa ina sonsa ko banza nasamu 'yan kudade a wajensa tsaki najwa taja to amina ke kije ki soshi mana ni wallahi indai tukuru ne bazan taba sonsa ba har abada daya ce mai suna harira ta tabe baki lalle najwa kinada aiki yanzu ace kina wannan kuncin da bakinciki ba dole ki aure ba amma kintsaya ruwan ido najwa tanajinsu tayi shigewarta gida yayin da ruwa yayi karfi...... A daki ta tarar da umma sai nabila da fahad a gefe sallama tayi ta shigo da fara'arta tana umma sannu da hutawa yagida banza umma tayi mata ke banason dogon surutu sai wari kike shanshana jikinta take amma ita bataji warin jikinba idanunta ne suka ciko da hawaye kudin ta mika mata ta nemi waje ta zauna acan kofar daki sai da umma ta gama lissafin sannan ta kalleta to kuma zaman me kike anan kitashi kije rumfa ki dauki abincinki kiwuce dakinki shiru tayi ta kalleta ummah dakin nawa fa idan ana ruwa shiru tayi tana raba ido kallonta umma tayi eheee inajinki cigaba najwa zanci ubanki wallahi zaki wuce ki tafi dakinki ko sai na bata karasaba najwa ta juya ta kalli su nabila suna kan gado a kwance haka ta fita ga ruwa yana sauka a rumfa ta tsaya ta bude robar abincin nata kallon abincin tayi ta share hawaye abincin dik anci an rage haka ta zauna a rumfa ta cinye badan ta koshi ba kallon kofar dakinta tayi ganin ruwa na fitowa a fili ta furta nashiga uku allah ka kawomin sassauci............ https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F WhatsApp Channel *MAHAIFIN MU NE SILA* Queen WALEEDAH ASHKIEY LYRICS From the writers of A sanadin kishiryar uwa Jannat Fateemah Zahra Aishatul humaira Fansata book 1 Shi meye laifin mu book 1 Kawancenmu And now Mahaifin mu ne sila *TAURARIN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION* *TMWA* DEDICATED TO MY FAMILY 🌷🌷2🌷🌷 A haka da ruwan ta nufi dakin gaba daya dakin kasa ce jar kasa ma kuwa, gefe kuma wani bakkon kayane a buhu sai wata tabarma dik tacinye ganin ruwa yayo kan kayan nata ne yasa ta matsawa ta janye kayan. ganin ruwan na neman taba mata kaya ne yasa ta futa ta dakko bokiti, ta saka a wajen, wani lungu ta samu ta makale ta fara kakkarwa tana atishawa kasancewar ta shiga ruwa tana zaune har ruwan ya dauke gari yayi sanyi rarrafowa tayi tahau kan tabarmarta ta kwanta wani hudajjen zani ta dauka ta lulluba ba dan sanyi ya daina shigarta ba,tana kwanciya bacci ya dauketa........ Kiran sallar farko najwa akan kunnenta tashi tayi ta fita ta dauro alwala, sai da tayi nafilfilu ta roki allah,sannan aka tada sallah tayi sallah har yanzu gidan shiru ba wanda yafito, jingina tayi da bangon dakin yayin da zazzabi ke barazanar kwantar da ita. A fili kuwa shiru tayi tana tinanin rayuwa tace" oh ni najwa yanzu a ce dik girmana yanzu fa shekarata 17 amma ace izuna 2, wannan wace irin rayuwace haka ni ba jahila, ni ba mai ilima kuma ace wannan uwata ce, haba ni najwa ina zan saka kaina wannan wace irin kaddarace ya allah ka kawomin agaji a rayuwata allah ka karamin hakuri da juriya alfarmar annabi Muhammad s.a.w. Daga kan da zatayi ne taga gari yayi haske fauu, tashi tayi dik da jikinta ba dadi zuwa tayi ta hura wutar tare da nausa tukunyar kunu, fitowar umma yayi dai dai da tashin najwa daga kan kujera najwa ce ta tsugguna tace" umma ina kwana lafiya, ta bata amsa"ina markadan wainar shiru najwa tayi tana hange cikin masifa umma tace da ubanki kike jira yazo ya dakko miki. Najwa ce ta kalleta ummah na dauka nabila ce zata dauko, dai dai lokacin nabila ta fito tana mika, nufota tayi tace" ke ni ce zanje na dauko markade tabb, wallahi bazan dakko ba, umma ce tayo kanta wai najwa baki da mutunci ne waya ce jiya baki dakko markaden ba, cikin inda inda najwa tace umma kinsan jiya pa ruwa ake daga mata hannu tayi tashi ki wuce ki dakko markaden tin kafin nabata miki najwa ficewa tayi tayi hanyar gidan mai markadan....... Da kyar da dakko Markaden tsabar yawa ta dawo a lokacin ruwan kunun ya tafasa ba kowa a gidan sai ruwan zafin Dake tafasa kallon tukunyar tayi nagode allah iccen busasshe ne tana dama kunun a katuwar randar goro ta dora tandar wainar tana dorawa ana fara sallama wata yarinya ce ta shigo da flask sai kofi ta hau layi najwa na cikin aikinta a lokacin layi yayi yawa burinta ta sallami al'ummar wajen nabila ce ta taho da isa ta dauki kwano ta taho zata diba najwa ce tayi magana dan allah nabila ki taimaaka ki bari na sallami yaran nan bakiga makaranta zasu je ba kallonta nabila tayi ta babbake da dariya eyeeeh lalle najwa ni kenan gidan gala zani ko girgiza kai najwa tayi ita kuwa nabila ta tsugguna ta debe wainar ta kara gaba abinta tana shiga daki ta saka kuka yayin da umma ta taso meye kuma meye take tambayar ta cikin kuka nabila yace umma ba najwa bace dannace ta bani waina wai shine ai gidan gala zanje ba makaranta ba cikin zafin nama umma ta maimata yanzu najwa ce ta fadi hakan aikuwa yau sai naci uwarta wallahi ficewa tayi tayo kan najwa a lokacin dik ta samu layi ya ragu........... Najwa na zaune taji wani gigitaccen mari akan fuskarta bata ankara sai kararta ta tashi wayyo umma kiyi hakuri dik da taji jikinta da zafi amma bata daina ba rike kunnanta tayi daidai nan fahad ya shigo yana mai bawa umma su hakuri sakinta tayi ta dauki plate ta zuba waina tayi dakinta har zata shiga ta tsaya kai kuma ka dauka ka zuba abincin kazo ka tafi makaranta tsugguna wa yayi a gaban najwa cikin muryar lallashi yace aunty najwa kiyi hakuri komai zai zama ba komai ba ki kara hakuri najwa ki tuna da maganar mahaifinmu ta karshe a kannu najwa kiyi hakuri da halin mahaifiyar mu kinji murmushi tayi kai fahad ba komai fa ai nasaba ma da wannan rayuwar cikin rawar murya tayi maganar taba hannunta yayi kai najwa baki da lafiya ne cikin yake tace ea dan zazzabi ne yake damuna amma ai da sauki kai najwa anya kuwa hamsin yazaro najwa wannan kisayi paracetamol nasan umma ba lalle ta baki kudin magani ba amsa tayi take ta godiya wainarsa ta basa yatafi daki sai wajen 11 wainar ta kare sannan zazzabin na barazanar kwantar da ita cikin karfin hali ta fice daga gidan tayi hanyar shagon Bala mai chemist...... Tin daga nesa yana hangota ya fara fara'a tana karasa wa ta basa kudi bala ka bani paracetamol na dika kallonta yayi najwa wai baki da lafiya ne takaitaccen murmushi tayi ea zazzabi ke damuna panadol din ya mika mata ta nufo hanyar gida tana shiga randa ta nufa ta dauki wainar da umma ta ajiye mata tayi dakinta ta dukunkune a cikin fatattakakken abin lullubar.Umma kuwa jin najwa shiru bata fito yasa ta tashi tanufo dakin nata kallon dakin tayi sama da kasa aikin banza dakin ma wari yake baxa ido take ko zataga najwa abin mamaki a kwance ta ganta tana bacci cikin wani bacin rai ta nufo waje ta samu icce ta koma dakin allah sarki najwa na bacci taji saukar duka a firgice ta tashi tare da furta inalillahi bata karasa bataga umma tayi shiru cikin masifa umma aa kya tsaya ai da sai ki karasa wato ga shaidaniya ko itadai shiru tayi daga iccen umma tayi ta kara zabga mata a baya ai da gudu ta fito daga dakin biyota umma tayi tana duka yayin da najwa bakinta ke furta ummah dan allah kiyi hakuri amma bata bi takanta ba dukanta take ihun ta ne yasa makociyarsu mahaifiyar amina ta shigo tana bata hakuri sai da kyar ta hakura yayin da najwa ke duba hannunta da ya kumbura ga jikinta dik wani wajen ya tashi yayi jawur salame ce mahaifiyar amina take mata magana yanzu ke kashe yarinyar zaki wai ke Zainab meyake damunki ne eyee haba najwa ce ta tashi saboda kallon da umma tayi mata tashi tayi jikinta dik yayi tsami ta nufi hada kwanikan a haka ta samu tayi wanke wanke a lokacin salane harta futa najwa ce ta tsaya a can baya umma ce tace ubanki kike jira kikazo kikasani a gaba kamar zaki cinyeni hawayen da take kokarin boye wane ya fito kallonta umma tayi taja tsaki wallahi najwa baki daku ba wannan ai ba kuka kikai ba zan miki mai dalili wanda jikinki zai gaya miki goge hawayen tayi kiwuce kije wajen musa ki amso dan ubanki kalli lokacin haka ta dau wani tsumman mayafi ta nufi shagon musa mai kayan provision........ Tafiya take kamar batason taka kasa a lokacin har anfara taso 'yan makaranta gefen wasu samari su 3 ta wuce suna kallonta sukai mata magana kasancewar sun santa sai da suka gaisa sannan ta wuce daya ne ya kalli dayan yace nifa wannan yarinyar tana bani tausai gata yarinya amma kuma tana da hankali nifa ko dik mai saida abincin da nake gani bantaba ganin wata kamar yarinyar nan ba ga ladabi kai allah sarki dayan ne ya kallesa ni kaina tana birgeni matsalar ta daya mahaifiyar ta batasonta bata kaunarta tafison sauran yaran ta su biyu wanda bai magana bane yaja tsaki aiki banza wai mutane su haifi yara amma kuma ku zabi wasu su bar wasu ita fa wannan ko zata kwana a titi kuna nufin ba wanda zai nemeta amsawa sukai da naam sannan suka sauya akalar zancen.Najwa sai da ta jira layi sannan ta karasa sai da suka gaisa ya kalleta aa najwa mahaifiyar ki ce ta aikoki daga masa kai tayi da eaa cikin sakin fuska ya bata kayan abinci da suke dafawa idan ta siyar ta biyo ta basa kudinsa ta taho gida a hanyarta ne suka hadu da fahad yana kallonta yay murmushi aa aunty najwa har jikin yayi sauki ne dariya tayi eaa mana fahad idonsa ne yakai kan hannunta zaro ido yayi kai najwa meya sameki waye ya dakeki....... MAHAIFIN MU NE SILA BY 🩷_Queen Waleedah_🩷 ❤️_Official Ashkiey_❤️ *TAURARIN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION* *Team Of Hazik'ai Writers* From the writers of Aishatul Humairah Fateemah Zahra And more❤️ DEDICATED TO MY FAMILY *PAGE 3* Fahad ne ya kamo hannunta suka shigo gidan ko sallama bai yi ba ya fara kwala kiran ummah umma daga labule tayi ta fito lafiya fahad bata karasa ba ganin da tayi rike da hannun najwa tsaki taja a zuciyarta ta furta yanzu zai hau banbami kamar kuwa ta sani matso yayi yanzu umma ya dace kenan kalli fa dukan da kikai najwa sai kace ba mutum ba umma najwa pa 'yar ki ce amma kin mai data kamar jaka itace tallah itace jan ruwa wanki wanke wanke kuma tana miki biyayya amma kuma dik baki gani ba sai kin daketa dukan ma da icce haba umma kuma... Katse aa tayi ya isa fahad wato da kazo ka titsiyeni yanxu rama mata zakayi kallon ta yayi aa umma amma tsawa tayi masa amma me yayin da najwa tana gefe tana kallonsu ai nadauka dukana zakayi ko ma nace ka rama mata fahad ka fita daga ido na wallahi ka fita daga idona na fada maka pa ko tsaki taja again ta juyo kan najwa le kuma uwarki kike jira kikazo kika sani a gaba shegiya fice kije ki dora girkin kar rana tayi sumi sumi ta wuce ta fara kokarin hada wuta fahad ne ya wuce wani dakin na gefe da najwa...... A haka rayuwa tayi ta tafiya bayan kwana 3 da faruwar wannan al'amari ne a lokacin bayan isha'i najwa na tasha tukuru ne ya taso a buge ya nufo najwa,najwa tana ganinsa tasha jinin jikinta tare da furta addua da tazo bakinta dik da ba wata addua ta sani maganarsa ce ta tsinkaye ta ya furta ke naj..wa wai..ya maganar mu tashi tsaye tayi dan allah tukuru ka kyaleni banason takura kasan bazan soka ba kaima kasani kallonta ni kike gayawa haka najwa wai dan kinga kinada kyau ko tsaya ki gani yana juya baya tsaki najwa tayi ta dau robar danwaken ta tafi kaiwa wani juyowar da tukuru zaiyi mai ne mai zafi a wani ludayi watsowa yayi take man ya sauka kan amina kawar najwa kara ta saki take mutane suka cika wajen yayin da tukuru ya fara dariya..... Cikin maye ya furta shegiya da wayace ki zauna tafiya yayi yana tumbelensa yayin da dawowar najwa taga mutane yasa ta matsawa kusa abinda fito daga bakinta ne nashiga 3 matsawa tayi kusa da ita hannun ta ne sai gefen wuyanta daya fallatsar mata najwa ce ke furta mata sannu amina ce yayin da hawaye ke zuba ta hankadata da dayan hannu dallah matsa kuma wallahi wallahi najwa bazan yadda ba kinji dai nafadamiki shiru najwa tayi can kuma ta tashi ta karkade kasar to ni amina me naimiki nai kifadan mana tsaki amina taja dogon tsaki laifin waye nakine ai shegiya mai siffar birrai murmushi najwa tayi to amina sai me dan kin zageni amma ni nai miki ne ai tukuru ne ya miki ba ni ba dallah matsa shashasha kawai allah ya isa kuma wallahi sai na fadawa zainabu aikin banza tashi amina tayi tana kuka ta nufi hanyar gida....... Amina cike da matsar hawaye ta nufo hanyar gidan yayin da ita kuma najwa ta tabe baki ta koma wajen sana'arta. Bayan ya kare ne ta tattaro kwanikan ta taho gida, abinda ya bata mamaki tin daga kofat layinsu ta hango mutane cike kamar ana wani abun. Cike da mamaki ta taho tana kallon mutanen wajen, yayin da ita ma su din taje kalla, karasowarta kofar gida ne yasa salame fizgota tace"shegiya munafuka mai suffar... Bata karasa ba amina ta fashe da kuka. Kwanikan hannunta ne suka fadi, cike da mamaki ta kalli amina tace"amma amina kedai anyi munafuka, yanzu ni na watsa miki ruwan mai ko kuma tukuru, haba amina yanzu sharrin da zakimin kenna. Jin wasu tagwayen maruka taji ya sauka a fuskar ta, batayi koakrin juyawa ba domin tasan marin ko daga ina yake, ba kowa bace zainabu ce mahaifiyarta. Cikin masifa tace"amma kedai najwa anyi mara mutunci, wallahi wallahi najwa kin kusa kaini inda zan tsine miki ma uban kowa ya huta, cike da faduwar gaba tace"umma kiyi hakuri dan allah wallahi dik abinda suka fada, bata karasa ba umma ta gwabe mata baki take ya hau jini. Kuka take wiwi da idanunta, wajen su nusaiba taje tace"dan allah nusaiba ba kina a tsaye ba tukuru yazo ya watsa mata mai a fuska, tsaki nusaiba taja tace"malama ba wani tukuru ke kika watsa mata kuma wallahi yanzu haka ma 'yan sanda suna zuwa ki shirya kwatat kanki. Baya da kamar awa 1,zainabu ta mikawa salame kudi hadi da bata hakuri, nan fa mutane suka taya ta ta basu hakuri, da kyar ta hakura ta mike suka bar wajen sai banbami take. Bayan da kowa ya fara watsewa tashi tayi daga zaman dirjan din tayi ta goge hawayen ta, jin kanta ne ya mata nauyi yasata dafa katanga ta shiga gidan tana yi tana layi, bata ankara ba taji saukar wata shafdediyar dorina tayi, wata kara ce ta fito ita kanta ma zaka gane cewa a wahale take take ta zube a kasa ba numfashi. Zainabu dukanta takeyi amma shiru hakan ne yasa ta zuwa ta debo ruwan sama mai sanyi ta watsa mata, a galabaice ta furta, tanayi tana fadin "bani bace na watsa mata mai ba, ba tare da ta saurareta ba ta kara sakar mata wata bulalar, anan ne fa fahad ya shigo,turus yayi ganin najwa bata motsi ita kuma sai dukanta take, da gudu fahad ya taho, cike da bacin rai zainabu tace" kana tako kafarka nan wallahi sai na tsine maka. MAHAIFIN MU NE SILA BY _QUEEN WALEEDAH_ _❤️Official Ashkiey ❤️_ *TAURARIN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION* From The Team Of *HAZIK'AI WRITERS* This Page dedicated to best and end love, sayyada ta tabbas kina rohy na. *_DEDICATED TO MY FAMILY_* *PAGE 4* K'amewa yayi a wajen kamar an sassaka sa, wullar da dorinar tayi sannan ta juya ta huce zuwa dakin ta, zama tayi tana fashewa da kuka ita kadai batare da wani a dakin ba. A bangaren fahad tana tafiya ya matso kusa da najwa ya fara jijjigata amma shiru, da saurinsa ya debo ruwa ya zuba a hankali ta furzar ds wata nauyayyiyar ajiyar zuciyah,fahad ne ya mikar da ita yana mata sannu, kasa magana tayi ganin haka naga ya saketa ya fice waje. Bai dade da fita ba ya dawo kamar daga sama yaji ance"FAHAD gabansa ne ya fad'i a fili ya furta "ya ilahyy allah ka tsareni kasa naji alkhairi, ansawa yayi ya nufi dakin da ake kiran sa yasan umma ce. A zaune ya tarar da ita a hankali tace" fahad ka dauki najwa ka kaita asibiti, kudi ta basa sannan tace yaje, cike da mamaki fahad ya taho ya taso ta ya fita dama ya riga daya samo mai nafef, shiga sukayi, fahad tambaya ce fall ransa amma yasan bashi ds wata amsa, taya akai umma takewa najwa wannan abin amma kuma tana kuka bayan tayi, jin maganar mai nafef ce yasa shi saurin dawowa daga dogon tinanin daya tafi. Tare suka shiga asibitin, kwantar da ita akayi bayan anyi mata allurai da karin ruwa, wata takadar nurse ta mika masa sannan tace"kaje ka siyo wadan nan magungunan, da toh ya amsa ya fice, gida ya dawo lokacin nabila tana zaue tana fadin"umma wai lafiya naganki dik wani iri batayi mata magana ba ta kyaleta. Fahad ne ya shigo yace"umma sai kin kara 2000 sun rubuta mata magunguna, batare da tayi magana ba ta mika masa magungunan suka sanan ya fice. Nabila ce ta ta6e baki tace"wai dama umma waccen banzar kika siyawa magunguna, ashe saboda ita kika zauna kikai shiru, zainabu ce tace"ya isheki haka nabila, kina sassautawa najwa mana, karki manta ita din yayarki ce uwa daya uba daya dan haka ki iya bakinki. Nabila ce tace"umma tayaya bayan kema baki raga mata ba, cike da kufula tace"wai nabila ni sa'arki ce ina fada kina maimaitawa, kinsan dalilin daya sa nake mata haka, baki sani ba, kuma ki ina son najwa kamar yadda nakesonki kuma ki daina mata abinda kike mata. Mikewa tayi ta shiga daki bata dade ba ta fito da mayafi sannan tace"ki tashi ki tafi asibitin nan nafada miki, nabilq bata musa ba saboda taga ran umman nasu ya 6aci haka ta mike ta fice bayan ta amshi mayafin hannun umman. Sallamar da ake ne yasa umma jan hijabi ta nufi kofar gidan, ba kowa bane tukuru ne ya taho shi da wani abokinsa, tana fitowa taji warin giya ya bugi hancintaa,a hankali tace"malam lafiya, cike da gadar yace"ba wajenki muka zo ba wajen 'yarki mukazo, zainabu tace"bata nan na aiketa, tsaki yaja yace"ke dallah karki rainamin hankali yarinyar da baki sonta, baki damu da ita ba, dan haka idan bazaki turo min ita ba ki matsa ni nake na gani nasan idan har tasan nazo to tabbas zakiga abin mamaki. Runtse idanu tayi tare da zubar da hawaye tace"idan har baka bar kofar gidan nan sai na kira maka hukuma, in ta ambaci hukuma ne yasa shi saduda daga abinda yaso yi na tata iskacinsa. Gida ta koma ta zauna tana goge hawayen fuskarta, a fili ta furta ya ilahy kasan meke faruwa a kulkun ina rokanka, allah ka yaye min damuwar da take damun najwa da kuma ni kaina, allah ina rokanka ka kawowa najwa miji na gari nasan kaine mai badawa, sannan kuma kaine mai hanawa allah ka kawo min dauki. Kowa nacewa banason najwa amma ba wanda yasan dalili na na hakan, ba wanda yasa meye a kasa allah ka taimakeni daga haka ta mike tai hanyar dakinta. A can asibiti kiwa najwa bacci take, yayin da ruwa ke shiga jikinta a hankali, fahad ne zaune yana danna wayarsa, ganin nabila yayi ta shigo tana gyara mayafi, zama tayi sanann tace"sannu yaya fahad ya mai jikin"a hankali yace "alhamdulillah, nabila ce ta kalli najwa take ta bata tausayi, kallon fahad tayi tace" yaya fahad wai meyasa ummah sai tayiwa najwa wani abun sai kaga wataran har kuka takeyi wataran kuma ka ganta ranta dik ba dadi, abya kuwa yaya bada wani abin a kasa ba, kallonta yayi yace"idan ma akwai to ni bansani ba nabila, daga haka sukai shiru suka bar zancen. Tin shigowar nabila najwa ta tashi amma bata motsa, dik hirar da suke tana jinsu, cike da mamaki take kara jinjina maganar nabila, a ranta tace"ashe dama umma tanajin badadi, to ni me yake damuna haka. Wani gagarumin hadiri ne ya taso, dole zainabu ta mike ta rufe gidan sannan ta huce, abin mamaki asibitin naga ta nufa dsga can nesa da dakin ta zauna tana hango najwa nacun abinci tana murmushi cikin 'yan uwanta suna dariya cike da farinciki. Ruwa ne aka fara sa, tinda a daren bai tsaya ba sai wajen 4 na asuba sannan ruwan ya tsaya, yana tsayawa zainabu ta samu ta taho gida, koda ta dawo sallah tayi taje ta mika markade, kafin gari yasha harta fara suyar wainar. A can asibiti kuwa, likita ne ya shigo bayan ya duba lafiyar ta ne nan ya basu sallama hadi da kuma magunguna da zata na sha bayan wanda fahad ya siyo, karfe 9 suka dawo gida a lokacin zainabu ta rafka tagumi tana jira taga ta inda su najwa zasu bullo mata, kamar daga sama ta ji sallama, daga kanta tayi ta amsa sallamar idsnunta yana kan najwa. A zuci ta furta ya ilahu, ganin face din ta da tayi fari fat, gashi ta rame, dik haskenta amma wai nabila ta fita haske, saurin amsawa tayi tace"alaikussalam, sannunku da yawwa suka amsa, najwa ce tace"umma ya gida, alhamdulillah ya jikin, a hankali tace"alhamdulillah da sauki umma, daga nan bata kara magana ba, tashi tayi ta nufi dakinta, magungunan ta ajiye tazo zatayi wanke wanke taga anyi, a takaice dai aikin gidan anyi angama sa, zuwa tayi ta tsugunna tace"umma zsnje wajen mai provisions na karbo kayan ki bada kudin jiya, umma ce ta kalleta, cike da tausyi tace"aa kibarshi sai gobe tinda jikin naki ba kwari, kwano ta mika mata tace"gashi nan zauna kici, ke kuma nabila ki maza ki gama ki zo zan aikeki, da to ta amsa, sannan umma ta tashi, cike da mamaki najwa take kallon umman nata. *MAHAIFIN MU NW SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel https://chat.whatsapp.com/ENm6Og7XEUB2iUFDEeu54n Whatsapp Group *PAGE 5* Nabila ce ta Mike tana kallon Fahad da ya maida hankalinsa kan waya,a hankali tace"wait yaya Fahad Ina ka samo waya,bai Bata amsa ba dole ta wuce ta tafi,dakin ta shigo zaune ta tarar da zainabu ta rafka uban tagumi,nabila ce ta zauna sannan tace"umma wai meyake damunki ne,kallon ta tayi tace"bakomai yawwa kin gama ko,gya'da Kai tayi,umma ce tace"ki tashi kije gidan hajiya baito kice mata idan sakon yazo ta baki,kudi ta zaro ta Mika mata tace"wanna Kuma kiyi kudin machine sanann ki tabbatar kin dawo da wuri gari na ruwa,da toh ta Mike ta fito tana kallon najwa data kwanta a kasa tana bacci. Umma ce ta fito da sauri tace"Fahad Ina ka samo waya,ban hanaka rike wayaba,wai Fahad yaushe zakai hankali,kasan iya matsalar da kake jefa kanka ta hanyar wanan wayar,d'agowa yayi yace"umma wai meye matsalar,kwace wayar tayi tace"zaka sani Nan bada jimawa ba,sanann zaka rike waya dai zarar komai ya dawo daidai. Kallon najwa da take bacci a kasa tayi,take wani tausayinta ne ya Kama ta,dik abinda ke faruwa Fahad na kallonta,Shi kansa tausayin mahaifiyar ta su yake,saboda Yana kokwanton akwai wani abu a kasa tinda gashi a kwana nan yanayinta sauyawa yakeyi it's kadai kaga tana kallon najwa ko Kuma tana tunani,tabbas akwai wani abun da su Basu San dash Nabila ce ke hanyar dawowa daga Aiken da umma tayi mata,tindaga nesa ta hango wasu mutane su5 sanye da bakaken Kaya da Kuma jajaye,tana Kara matsowa ta gifta su,har sun wuce sai Kuma Suka tsaya,dayanne yace"Kai Kuma idi me ka tsaya,saurin janyo wayarsa yayi yace"Kai banza ne wannan it's ce wadda oga yake nema,saurin juyawa sukayi,kamar ance nabila juya taga sun juyi suna kallonta,cike da tsurewa ta tattare skirt yayin data saki mayafin anan ta saka na Kare,binta suka yi suka rufa mata Bata,gudu take tana kuka domin sun kusa kamata,batare da tinanin komai ba Tasha wani lungu hanyoyi mabanbanta,anan ne suka nemeta suka rasa,idi ne yace"Ashe dama sun garin Nan dole oga yaji lafiyayyen labari domin nasan Muna da tukuici. Nabila gudu take gida ta shigo tana huci tana faman tari,Zama tayi bakin baranda yayin da idanun ke zubar da kwallah,cikin yanayi Mara dadi tace"umma ummah tana yi tana nuna mata hanyar wake,da sauri suka zagaya yayin da Fahad sai a lokacin ya shigo ya dawo daga masallaci,zagayeta sukayi har najwa sun tambayarta lafiya,cikin yanayin firgici tace"umma sun dawo sun dawo,sun Kara biyo mu wannan garin,mutanen kazaure sune sun biyo mu Nan,ba abinda zainabu ta furta sai inalillahi wa Inna ilaihi raji'un,saurin mikewa ta shigo dakin ta,cikin wata akwatu Naga ta daga ta fara bincike,can naganta da wata da Kuma batiri,kunna wayar tayi kirar Nokia,Jin wani sako da tayi ne yasa ta sake tabbatar da cewa su ne,da sauri ta fara tattara kayayyakinta. Fitowa tayi ta kalli nabila,Fahad tace"kuje Maza ku tattaro kayanku dole mu bar garin nan,ba Zama tashi sukayi suka tafi,najwa ce tace"umma Kinga bana gani,wani irin  faduwar gaba taji,karasowa tayi Tana haske ta da fitilar touchlight,wani irin firgita tayi ganin idanunta na zubar da jini,da sauri ta wanka mata Mari Wanda ita kanta sainta taji tausayin 'yar Tata,karavta saki ganin haka yasa taita marinta,sai Kuma a take a wajen ta Fadi ta rufe idanun,ayatul kursiyyu take karantawa take tofawa,dik bakin wajen sai da wani bakin abu ya fito daga cikin idanunta,ganin haka yasa zainabu mikewa ta karasa hado kayan su daga nan ta mikar da it's suka bar wajen. A soron gidan fahad ya tsaya yana kallon mahaifiyar tasu da a lokaci guda ta firgice, mika masa najwa tayi tace"riketa da kyau karka saketa, da tohm yace. Fitowa sukayi suka fara tafiya sunayi tana kallon yanayin garin da ruwa ya tsinke, basu dade ba suka je tasha,mota daya ce ta rage ta katsina ita sukai saurin shiga daganan motar alkah ya taimaka ta cika, daga nan suka hau kwalta, yayin da dik addu'ar data fado bakinta yi takeyi, kallon najwa take da har yanzu tana bacci, fahad ne ya kasa jurewa yace"umma mene ya faru, umma ki fada mana, alama tayi masa da yayi shiru, daga nan har suka fice daga garin na gombe. Tafiya suke a wannan daren yayin da tafiya tayi nisa kowa na bacci, banda zainabu data zabga uban tagumi tana faman tunani. Tin bayan komawarsu nan ogan ya basu umarni da su nemo masa wanann ahalin, a haka suka bazamo nemanta, da kyaar suka samo gidan su, cikin daren nan gidan suka shiga, bincike suke yayin da ruwa ya fara zuba, nemanta suke amma ba kowa. Idi ne ya juya ya kalli dayan yace"shikenna munyi rashi fa domin kuwa matar nan ta gudu, kallon kallo suka fara a take a wajen suka fara farfashe dik wani abu daga nan suka kulle gidan suka tafi ya zuwa wajen ogansu. Tinda sassafe mutanen unguwar suka fara ganin abinda basuyu tsammani ba domin kuwa,ganin gida sukai a kasa ya zube gashi ba komai a tsakar gidan, kowa ya fito yana mamaki, mutanen jiya ne suka kara dawowa yayin da suka fara tambayar zainabu da yaranta amma ina ba wani labari, dole ja kafafunsu zuwa wajen wanda ya aikosu. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 6 Wani hadadden gida ne dai dai lokacin da su idi suka tsayar da mota suna jira a bude musu gate din, ba zato kuwa aka bude musu, kunna motar yayi cikin gidan yana hangen inda zai ga messenger alhajinnasu. Can ya hangosa kasan wata bishiyar goba yana jin wata radio kasancewar sa tsohon mutum, fitowa yayi ya tsugunna a kasa yace"Baba alhaji yana nan, da kyar ya ɗago kqnda yace"ea yana ciki amma yace"kar wamda ya shiga domin ya riga daya shiga wani babban aiki,jiki a sanyaye idi ya mike yana kallon sauran yaran yace"mu tafi tinda ya riga ya shiga aikin nan fitowar sa sai wani satin, cikin abinda basuyi zato ba kawai sukaga wani bakin duhu ya lullubesu daga nan kuma bansan ya akayi ba. Tafiya suke a wanann yinin har tsawon wanann lokacin najwa bata farka ba, nabila ce ta kalli mahaifiyar tasu tace"umma shikenan najwa wannan karon ma sai ta kara wani watan bata farka ba, umma wai me yake damun najwa, batai kokarin bata amsa ba, sai kokarin hawa wata motar take wadda naji ana kiran bakori cikin karamar hukumar katsina. Hawa dikansu sukayi har tsawon wanann lokacin zainabu batace dasu komai ba, sai abinci data siya musu ta mika musu suna ci, tafiya sukeyi a motar yayin da motar ta dau sautin shiru, najwa ce naga ta fara zabure zabure, kamar ba ita bace ke baccin, gaba daya ta fara gigita, ta fara fita daga hayyacinta, yayin ds jini yake ta zuba daga bakinta da kuma kunenta. Gaba daya al'ummar cikin motar ne suke kallon ikon allah, zainabu ce ta kalli drivern tace"dan allah direba tsaya sauka zsmuyi, cike da tausayi yace"amma baiwar allah da kin bari mun karaso Tasha nan ai cikin kauyinka ne, bata sauraresa ba ta fara kokarin sauka, haka kuwa suka sauka yayin da mutane na tofa albarkacin bakinsa. Gefen titin jikin wata bishiya suka tsaya, nabila xe ta fashe da kuka tana kallon magaifiyar tasu da ta gama fita a hayyacinta, ba tare da sanin inda zata je ba ta dauki najwa ta fara tafiya cikin bafulatanna da suke kiwon dabbobi,kallonta suke cikin yanayin tsoro, cike da tsoro suke kallonta, da kyar wani bafulata ni ya karasa wajenta cikin maganarsa ta fulani yace"baiwar allah lafiya, cikin kuka ta mika masa najwa da take zubar da jini, kallon ta yayi sai kuma naga ya juya da sauri ya koma zuwa bukkarsu, ba wani 6ata lokaci ya fito da gudu yana kallon najwa a zube a cikin kasa, baiyi wata wata ba ya sungume ta ya komar da ita zuwa bukkar daya futo. Binsa sukayi nan sukaga bukka ce gaba daya bukkar magunguna ne kala daban daban, kowanne da nasa amfanin, gefe kuma wani mutum ne saman buzu yana jan carbi, sai da ya gama ajiyeta sannan ya juya ya koma inda ya fito, zainabu da sauran yaran suka zauna suna jiran ya gama, abin da ya bawa zainabu da yaran mamaki ganin da sukayi najwa ta daina wanann shure shuren amma dik da haka jinin bai daina fita ba. Ajiye carbin yayi ya shafa hannayrnsa a face dinsa, sai ya kalli najwa ba tare da yace uffan ba ya mike ya dakko wata tasa da ruwa a ciki, kallon tasar yayi sai kuma ya zauna yana mai rufe idanunsa, ya dauki tsawon mintuna 1 sannan ya bude idansa yana mai yin tofi a wannan ruwa da yake cikin tasar, dauka yayi a hankali irin tafiyar malaman da suka kwana 2 ya karasa gabanta, ajiyewa yayi sai kuma a hankali ya bude bakinta, a wanann lokaci ne naji bakinsa ya furta"بسم الله الرحمن الرحيم sannan ya diga mata ruwan a baki. Bai fi mintuna 3 ba jinin ya fara janyewa da kansa, sai a lokacin na lura dashi dattijo ne fuskarsa cike take da furfura, sai kuma wni katon carbi a hannunsa wanda da shi ne yake tasbihi ga ubangiji mai girma mai komai, ganin jinin ya tsaya ya saka zainabu matsawa kusa dashi tana masa godiya, kallonta yayi yace"ku zauna nan sai ta Farka, zata farka amma bazata farka da wuri ba, daga nan ya koma zuwa kan vuzunsa yaci gaba da wuridi. A can kuwa gombe, a tsakiyar wani katin daki, wani mutum ne shi ba fari ba kuma zaka kirashi baki ba, sanye yake da wani bakin gajeren wando, lokaci guda ya saki wata muguwar kara yana fadin"no karka min haka, bayyanar wasu bakin halittu ne yasa shi yin shiru da bakinsa, sun kasanxe mutane ne amma kuma su wadan nan irin katon kai ne dasu, cike da wani irin kalami suka kallesa, dayan ne yace"Gambo ka sani dama 1 ce ta rage maka idan ba haka ba k sani taka ta kare, iya tsawon kwanaki 239 gareka idan har baka bayyana yarin yar nan ba, to ka sani sai dai muce ka zalunci kanka, daga nan kuma suka 6ace. Cike da bakin ciki ya fara kiran kin cuceni nasan aikin kowaye wanann, dole haka ya fiti daga dakin jikinsa dik wani jan abu, sai da nayi gaba sosai sanann naga ashe jini ne, gana daya zama yayi akan gadon dakin yana huci kamar tsohon zaki, can kuma ya mike ya fara tattara kaya a akwatu, kamar daga sama naji ana Knocking. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 7 Wata mata ce fara bazaka ce mata kyakkyawa ba, ba dan ma arzikin farin ba da bazance mata da farar ba, kallonsa tayi tacr"haba alhaji wanann wane irin abu ne taya zaka fara harhada kaya, wani kallo ya wulla mata yace"kinsan kwanaki nawa suka bani akan na kai musu ita kuwa, saura kiris aikina ya cika amma ban taya akai ba ta dakatar da hakan, a yanzu haka saura kwana 239 wa'adina ya cika, a hankali tace"amma naga ai akwai wani za6in ko, kallonta yayi sai kuma ya tofar da yawu yace"za6in nasu idan har nayishi ki sani maimaikon nayi gaba baya zanyi sai dai idan zan cika wa'adin su, to ka cika mana ta basa amsa kamar ba ita tai maganar ba. Kallonta yayi yace"wai mufeedah ke kamar baki da hankali kinsan kuwa me kike fadi idan har hakan zata kasance sai na basu guda 20 ta ina zan samo ne, murmushi tayi tace"zan samo maka su nikuma, murmushi yayi sai kuma ya zauna yace"tayaya zaki samo idann har kika samo shikenan nasan zan kara matsayi amma ni kuma ita nake hari yadda zan zama shugaba a cikin su. A hankali tace "zaka zama ai amma yanzu maimakon ka tafi neman waccen halittar kuma kazo kayi ba wan ba kane, a yanzu abinda yafi maka sauqi shi ne kasan yadda zakayi ka kara matsayi, daga baya sai ka san yadda zakayi ka nemo wannan halitta, shiru yayi sai kuma yayi murmushi yace"mufeeda ashe kina da hankali bansani ba, ashe kinsan me kike, kai amma kin birgeni, shikenan yanzu sai ki fadan inda zan nemo wadan nan yara, murmushi mai sauti tayi tacecka barmin komi a hannuna amma akqai fidda kudi. Dan karamin tsaki yaja yace"kin sani kudi ba matsalata bane nidai na cika muradina shi ne kawai dik wani abu dazai biyo baya mai sauki ne inda har buqata zata biya, wata kofa ya bude sai ga uban kudi cikin dollars, murmushi tayi tace"ba wannan nake magana ba, zaka bada million 200, tsaki yaja yace"cash ko transfer, batare da tayi magana ba ta mike, sai da taje bakin kofa sannan tace"transfer daga nan zuwa jibi buqatarka zata biya. Bayan awanni 8 najwa ke fara tari a hankali, gaba dayansu suna zaune suna jiran ta farka, jin tarinta ne yasa su saurin motsawa daga wajen suka nufi wajenta, da kyar ta bude idanunta wanda sukayi jajawur, kallon mahaifiyar ta tayi sai kuma ta kalli sauran kannen nata, malamin ne ya taso da wani rubutu a hannunsa, zainabu yayi alama da ta d'agota, a hankali ta dagata ya fara bata ruwan rubutun,sai da tasha sai kuma yace"yarinya karki kwanta zauna da kanki, zama tayi tana kallon tsohon mutumin. Zainab ce ta fara masa godiya sai kuma ya dakatar da ita da fad'in ba godia zakiyi ba, addua zakiyi ga mahaliccinki wamda ya bata ikon farfadowa, sannan kuje waccen bukkar ya nuna musu wata yace"kuje ku kwanta da safe kya bani labarin naku, domin kuwa tabbas akwai wani babban lamari a jikin wannan yarinyar taki, daga haka ya juya su kuma suka mike suka tafi bukkar. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 8 *Kaduna State* Wani katon gida ne a tsakiyar unguwar wanda kallo daya ya isa ya tabbatar da cewa eaa ba laifi gidan akwai wato arziki ba,tinda ga falon nake jiyo sautin karatun alkur'ani kasa², hakan ya tabbatar da cewa gidan suna riko da addini, a falon gidan ba kowa hakan yasa na fara dudduba sauran dakuna nan, wani daki. Daya na bude turus nayi ina kallon saurayin dayake ciki ya zabga tagumi yana kallon papern hannunusa, yayi nisa sosai hakan yasa na karasa wajen sa na leka takadar, kyakkyan zane ya kasance ba fuska sai dai an fitar da shape na fuskar. Kyakkyawar budurwa ce dik da ba face amma hakan bai hana fitowar zanen ba, kasancewar zanen ya fita, a fili nace"to wannan ko dai yana yin zane ne, kallon gefen dakin nayi hakan ya tabbatar min da cewa tabbas yana zane domin kuwa ga kayan zanen nan a gefe daya, sai kuma gefe wani room. Jin ana kokarin shigowa n yasa na kalli door dun, wata dattijuwar mata ce ta shigo taba kallon yanay8n dakin sai kuma ta kalli yaron tace"safwan lafiyarka kuwa tin dazu abbah ke jiranka zakuje wajen karatu amma kai kana nan kana kallon takarda,karasowa tayi sai kuma tayi turus ganinsa da takarda a hannunsa. Safwan! Safwan!! Safwan!!! Firgigit ya juyo yana kallon matar sai kuma yayi saurin ajiye takardar yana mai mikewa da daukar hula, sai a lokacin naga sanye yake da shadda blue sai sheki takeyi dinkin ya zauna a jikinsa sosai,kallon matar yayi yace"umma na shirya dama lokaci nake jira yayi kuma naga yayi ma, yanzu zan fita, har ya huce ta janyo sa ta dawo dashi. Zama tayi a hankali shima ya zauna yana kallon nata, cike da tsantsar kulawa tace"safwan har yanzu kana mafarkin ne, kallon mahaifiyar tasa yayi ya gyaɗa kai alamun eaa. Da mamaki tace"kuma addu'oin dana baka kanayi kuwa,a hankali cikin wata sanyayyiyar murya yace"umma inayi kullun sai nayi har da wanda abbah ya bani inayi amma umma ko yau sai da na ganta a mafarkina. Umma abinda yake bani mamaki shine har yanzu na kasa tantance fuskarta, sai dai kullun tazo tana kuka wani lokacin kuma tana ce min na taimaka mata, umma har tsoron kwanciya bacci nakeyi, kallon yaron nata tayi ta jinjina kai sannan tace"shikenan tashi kaje yana jiranka, daga nan ya fita ya barta a zaune. Tinda ya fita ta zauna tashi tayi tana zagaye dakin, sai kuma ta tashi ta fita daga dakin ta koma falo ta zauna, gidan ba kowa, tana nan zaune wata yarinya ce ta shigo tana dariya, kallonta matar tayi tace"safna wai meyesa ke baki da hankali ne kiyi sallama sai dai ki shigo kina dariya ke kamar ba musulma ba, gani nayi ta kalli matar ta murguɗaa mata baaki,sannan tace dariya ma iya cew dik wamda ya iya yayi. Dafe kai tayi tace"inalillahi wa inna ilaihi raji'un, tabbas allah yana jarabtar bawansa, yanzu kalli rayuwar wannan yarinyar yanzu kai zaka kalli wannan kace wai 'yace ga malam, malam me tsoron allah da taka tsantsan, da bin tafarkin annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wassalam. Tana cikin wannan maganar wata jibgegiyar mata ce naga ta fito tana fadin, to uwar' yan surutu wadda bakinta bazai fadi alkhairi ba, indai rayuwar safna ce nan gani nan bari kuma safna 'yata ce, ke kije kiji da wanann mahaukacin dan naki da yabi ya takurawa kansa ya hadu da wani irin bala' i na ganin mata a mafarki. Dik da sallamar da akayi ba shi ne ya hanata yin magana ba, wata yarinya ce zata kai sa'ar yarinyar dazu wato safna, kallon matar tayi tce"ummi meye hakan dan allah,cikin hade rai tace"sakina ki rufe min baki ko sai na babballaki, kin za6i uwar wani kin barni ko, to kije kici gaba indai zakina zama da wanann wataran sai kinyi dana sani, dik wannan abi umma batace da ita komai ba sai ma tashi tayi ta nufi part din ta, sakina bata bi ta kan ummi ba tabi bayan umma. ____________-----------------__________ A tsakiyar wani karamin kauye nagansu, zainabu ce ta ga wani dan saurayi bai fi sa'an fahad din ta ba, hakan yasa ta kwala masa kira kamar haka"kai yaro dan allah zo mana, karasowa yayi kallonsu yake, zainabu ce tace"dan allah idan bazaka damu ba gidan megari nakeson ka kaimu, ba tare da 6ata lokaci ba yace"ku biyoni tafiya suke, yayin da dik inda suka wuce kallonsu akeyi. A kofar gidan maigari yaron ya tsaya yace"nan ne gidan me garin, daga nan yasa kafa ya fice ya barsu, karasawa sukayi gaban maigarin, bayan sun gaisa ne zainabu tace"ranka ya dade, dama mu 'yan cirani ne, so muke mu samu gida mu zauna, zuwa lokacin da zamu kuma kara yin gaba, maigari dattijon arziki ne, ba tare da wata matsala ba ya umarci daya daga cikin yaransa akan a kai su gidansa dayake kudu da gari, amma fa daga shi ba wani gidan, zainabu tace"bakomai shima yayi, daga nan bayan wasu zantuka aka kaisu gidan kamar yadda mai gari ya fada. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 9 *Bayan Kwana 2* Wani dan karamin daki alhj gambo ya bude sanann ya kalli wadansu halittu bakake yayin da suka zane gaba daya tiles din dakin da wani irin rubuta, wanda aka yi sa da jini, shigowa yayi sannan ya rufe yasaka key, kallon kowa yakeyi shima cike da azama ya zauna take suka fara fitar da wani irin furuci mara dadin saurare, sunfi awa 3 ba wanda yayi wani kwakkwaran motsi, daga nan ne dakin ya fara girgiza,dakin da yake duhu sai hasken candle a wanann lokacin hasken ya dauke, baya da kamar awa 1 naji wata irin muguwar murya tace"ka ceci kanka gambo. Amma ka sani ba tsira kayi ba, domin bazaka ta6a tsira ba har sai ka kawo mana najwa, idan kuwa baka kawo mana najwa ba, to kasani dik abinda ka mallaka sai ya kare sannan kuma dik abinda kake ji dashi zaka nemesa ka rasa,sannan muna tayaka murna da samun matsayin da kayi ya kai gambo ubangidan wadan nan halittun da suke zaune, a yanzu gambo shi ne ubangidan ku, daga haka kowa ya 6arke da wata mahaukaciyar dariya daga nan haske ya fara dawowaa daidai. Dakin ne yayi fayau yayi da kuma sai naga ba kowa sai wanann mutumin wato gambo, cike da farinciki ya mike, sai kuma naga ya turkune fuska, can kuma yace"yo me zai dameni yanzu zan nemoki najwa domin nasan yanzu bazakiyimin wuyar kamuwa ba, daga nan ya fita. Mufeedah ce t shigo tana kallon sa, kallonta yayi sai kuma yayi murmushi ya karasa wajenta, ya rungumota yana fadin buqata tabiya ki tayani murna, yanzu abu na gaba shi ne nemo najwa a madubin tsafin da za a bani shi wani satin, a taron da za a gudanar a cikin kumgiyar, matar ce ta sumbacesa sannan ta kalli hannunsa ganin jini hakan yasa ta kar6a ta lashe tana fadin"shikenan yanzu sai mu jira ranar daga nan suka fada kan gado daga nan na fito zuwa tsakar gidan. Ganin yara nyi birjik gasu nan,ko ta ina haka yara nake gani, a fili na furta"to fa dik wadan nan yaran na gambo ne anya bada aljanu ba, daga haka na dakko takarda ta da biro na na baro gidan. 💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦 A yanzu najwa ta ware bata iya shiga mutane ba yayin da umma bata fasa dukanta kullun ba, yayin da fahad ke fadin umma ki kyaleta,ko kallinsa batayi ba, yau kwanan su 2 a cikin kauyen, nabila ce ta fito zuwa kofar gida ta zauna tana wasa da kasa, wata yarinya ce wadda batafi sa'ar ta ba tace"hala ku baki ne anan ko, cike da murmushi a face din ta tace"eaa mu baki ne yau kwanan mu 2,karasowa tayi ta ajiye bokitin hannunta sanann tace"ni sunana fatsima ke kuma fa, a hankali nabila tace"nabila. Fatsima ce tace"ke bazakije debo ruwa ba,da murmushi tace"dama ana zuwa debo ruwa anan dariya fatsima tayi tace"ana zuwa mana, nabila ce tace"to bara na tashi na dakko baho sai nazo mu tafi, bata dade ba ta fito suka tafi rafin garin. Najwa ce a zaune tana kallon kasar wajen tana share hawaye, a hankali ta furta umma na gama, ummarce tace"to tashi ki wuce kije ki dakkomin nikan saura kuma ki dade sai na tattakaki, mikewa tayi ta bar gidan tana gyara mayafin kanta, tafiya take ita kadai, daga can nesa ta hangi wajen mai nikan, karasawa tayi ganin bai nika ba yasata juyawa ta koma gefe a zauna ta rafka tagumi. Sai can ta mike ta nufi bayan shagon nan ne taga ashe daji ne, shiga tayi tana kokarin tafiya taji wata tace"ke baiwar allah ba'a shiga nan wajen, jiyowa tayi tace"meyasa ba a shiga, yarinyar ce tace"ana samun mugayen halottu wanda suke iya cutar da dan adam, najwa ce ta juya tace"to ni an gaya miki 'yar adam ce, cike da tsoro ta fara karkarwa, sai kuma najwa tai saurin mazewa tace"ina nufin dama nima ai' yar adam ce. Yarinyar ce tace"amma ke bakuwa ce ko,najwa ce tace"eaa bakuwa ce yau kwanan mu 2 a garin nan, ke kuma fa, a hankali tace"sunana kulu kuma ni 'yar gidan me gari ce, murmushi tayi tace"ni kuma najwa, daga nan suka fara hira dik da najwa ba magana take ba amma yau kadai taji ta sake da wata har sunyi hira, bayan an nika musu haka suka taho hanya suna hira, daga karshe kuma kowa ya kama gabansa. Tana zuwa gida ta tarar da fahad ya dawo daga cikin gari, kasancewar umma ta aikesa, kallonta yayi sai kuma yace"yaya najwa kindawo, da eaa kawai ta bisa bata kara magana ba,wata leda ya mika mata,kar6a tayi tace"nagode fahad, daki ya koma wajen umma yace"umma kin lura yanayin najwa ya fara canjawa, cike da kulatace"nagani fahad ni kaina ina tsoron wanann lamarin domin kuwa saura kwana 10 ta cika shekara 18 daga nan wani sauyin ne zai zo mata. Sai kuma ta fashe da kuka tana fadin, gambao ka cuceni har abada bazan ta6a yafe maka ba, ka cuceni ka cuci 'yaya na domin kuwa ka lalata rayuwar najwa,fahad ne yace"umma kiyi hakuri ki bani labarin mahaifinmu, zainabu ce tace"zan baku labarin mahaifinku anjima kai da sauran' yan uwanku. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 10 Safwan ne ya fito sanye da manyan kaya yadi ne black dinkin riga da wando, dinkin yayi kyau abinka da farin namiji me ji da wanka,falo ya sakko sakina ya tarar tana karatu a kasa ta barbaza litattafai,jin fitowar safwaan ne yasa ta hade su tana kallon fitowar tasa. Shima yan asakkowa ya zauna yana fadin"sakeenar umma, wato dai karatu ake ko, murmushi sakeenah tayi tace"ea yaya safwaan kasan mun kusa fara exam, kuma bata karasa ba sakamakon wakar da take tashi a gidan ta khaid wato orobo, sakeenah ce ta kalli safwaan, yayin da safwaan din ya kalleta yace"safna ta dawo ko, sakina ce tacec"ea ta dawo kuma tasan muna da exam amma shi ne ta kunna wakar arna. Safwan bai ce da sakeena komai ba ya mike ya bar falon da yake zaune,wata kofa naga ya nufa ya bude, kokarin kallon wajen naga yanayi, lokaci guda naga mood din sa ya chanja, tafiya yakeyi yana kallon safna, sai a lokacin na kalleta, sanye take da wani matsatsen wando, wanda ya fito da dik wata surarta, sai kuma wata riga top fara mai ratsin baki, kanta ba dankwali yayin da ta tula gashin roba. Cike da takaici ya karasa wajen yana kallonta tana kallonsa amma sam bata daina abinda take ba, bai san lokacin daya daga Bluetooth din ya kwada shi a tiles din falon ba, sanann yaja gashin kanta, kokarin kwacewa takeyi amma yaki sakinta, cike da bala'i naji safna ta fara fadin"shege azzalumi kuma in allah ya yadda saurin sakinta yayi sannan ya dauketa da maruka a kowanne kunci. Safwaan ne yace"lalle na tabbata safna baki da hankali, yanzu ni zaki kalla kicewa shege, kinsan girman zagin nan kuwa, murguda baki tayi tace"ea na fada to idan kai ba shege bane, kai wanene, na fada shege, kuma kai ba dan gidan nan bane, uban waye baisan ubanka ba, ubanka mugu ne azzalumi, sakinta yayi kawai ya zauna yana fara huci. Safna batasan lokacin da taji wani gigitaccen mari da aka sauke mata, cike da wani mugun zafi ta kwala ihu ta zauna a kasa, wamda hakan ya haddasa fitowar sakina,umma, sai kuma mahaifiyar safna. Mahaifiyar safna ce ta karaso tana tada 'yar tata, tana fadin"kuma zaluntar yarinyar nan sam bakwa sonta. Dattijon mutum ne sanye yake da glass a fuskarsa, kallon fuskar safwaan yayi lokacin daya kada yayi ja, sai kuma ya kalli safna yace"sam na yadda baki da hankali, hauka ne a kanki, kuma sam zaki ga matakin da zan dauka akanki, tinda ke bakya jin magana, jan hannun safwan yayi ba yadda ya iya haka ya mike yana tafiya kamar wani mai maye,juyawarsu ne yasa mahaifiyar safna fadin"ohhoooo hooo ai dai ba karya tayi ba idan yana da uban ba sai a nuna mana mu gani ba. Dattijon ne ya juyo yana kallon ta sai kuma yace"sai yau na tabbatar da cewa habiba baki da hankali yau na kara tabbatar da maganar da take yawo cewa ciwon hauka ya kamaki, ki dubeni ni kikewa ihu, karki manta nidin mijin ki ne wanda kike neman aljanna a karkashin kafata,kallon ko inkula ta masa sanann tace"dik abinda zakayi baka isa ka chanja wannan maganar ba ta cewa safwaan ba dan gidan nan bane. Sakina da umma suka bi bayan su, a falomsu suka tsaya yayin da shi kuma safwaan yana tsaye yana furzar da huci, a hankali yace"abbah ka barni na tafi dan allah, taya za a ce wannan karamar yarinyar ita take fada min maganar cewa ubana azzalumi ne. Dattijon ne yace"koda zan barka ka tafi amma ka tabbatar da cewa sai kaje ka nemo wanann sassaken iccen, wamda da shi ne kadai sihirin dake jikinka zai karye, umma ce ta kalli dattijon tace"abba wai yaushehabiba tasan da maganar nan bare har 'yar ta safna, kallon ta yayi sai kuma yace"sakina wuce kije kici gaba da karatunki allah yayi miki albarka. Abbah ne yace"ni kaina bansani ba amma na tabbatar da cewa habiba da kanta ta binciko wanann maganar,umma ce tace"to taya zata ji baya da shekara 25 ba wamda yasan da wannan maganar dagani sai kai, baiyi magana ba kawai ya juya ya mika mata wayarsa, duba tayi sai kuma naga ta jinjina kai tana kara kallon safwaan. Safwaan ne ya mike da kyar sai kuma yace"abba ni zan tafi office sai na dawo, kallon sa yayi sai kuma yace"karka fita daga gidan nan,saurin kallonsa umma tayi, take nima abinda ya bani mamaki idanunsa ne suka fara sauya kala daga fari zuwa baki,umma ce taja hannunsa zuwa wani kofar dakin wanda dakin ya kasance da kyauren karfe sabanin na gidan daya kasance na katako mai kyau. Abba ne ya fito daga gidan cikin jerin motocin da suke waje ya za6i wata ash ya shiga sannan ya fita daga gidan. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 11 Najwa ce ta fito da kwano a hannunta, cikin rashin sani ta take kafar nabila, nabilar ce ta kalleta tace"ke yaya najwa kina ji kika bigemin kafa, cikin jin haushi tace"to sai me idan kuma kin cika kizo ki rama, kowa na wajen buda baki yayi yana kallon najwa, wadda take a tsaye tana jiran ko akwai mai mata magana, nabilar ce ta mike taje gabanta tace"yaya najwa nace kin taka ni,kallonta tayi sai kuma ta tsugunna ta fara kyakyata dariya kamar wata sabuwar kamu. Umma kallonta tayi kawai ta kauda kai domin tasan tabbas wanann abin yana daya daga cikin dabi'ar najwa a iya wannan shekarar da take kokarin shiga, fahad ne yace"haba yaya najwa ki bata hakuri mana, dariya taci gaba da yi sai kuma ta tashi ta fita da gudu, nabila fahad suka bi bayanta da gudu,abin mamaki shine dik inda ta wuce sai dai kuga wajen ya zube, idan kuwa bishiya ce sai dai kuga ta kama da wuta hakanne ya kara tsorata ni, amma dik da haka banja baya ba sai binta da nayi. Gudu take a iya lokaci daya ta bacewa su nabila, dai dai wajen shagon mai nika naga ta tsaya, wannan dajin shi ta kalla sai kuma naga ta tattare zsnen jikinta ta shiga wajen da gudu. Fahad,nabila da zainabu nemanta sukeyi, yayin da al'ummar garin ke neman dauki domin kuwa mafi akasari tayi musu 6arna,dan dik yawancin kauyen rumbun nan sun kama da wuta,su suna neman najwa su kuma suna kukan kamawa da wutan da garin yayi. ☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️ Safwaaan ke fara jijjiga kofar wadda ta kasance ta karfe ce, umma ganin haka yasa ita ma tabi bayan abba bayan fitarsa,cikin abinda bai fi abinda mintuna 10 ba ya karya kofar, wani gurnani naji da sauri naja baya,safwaaan cikin wani irin yanayi gaba daya jikinnsa ya chanja daga fari zuwa baki, yayin da wasu irin gashina suka firfito masa, da gudu ya fita daga dakin ya bar gidan ma gaba daya. Umma ce ta ga fitarsa daga gidan ta saman bene da sauri tabi bayansa, kallon mai gadin tayi tace"kai wane irin shashasha ne haka,yaushe zakayi hankali, dan allah taya zaka barsa ya fita a wanann yanayin, shiru yayi sai kuma can ya nuna mata gate din gidan, ganinsa tayi a kasa da sauri ta leka waje amma abinda yayi matukar bata mamaki babu shi babu alamunsa, a wajen ta durkushe tana saka kuka. Ji tayi an dafa ta bata juyo ba dan tasan ko a mafarki tasan da cewa sakina ce kadai wadda zata dafa ta, a wanann lokacin har an fara kiraye kirayen sallar isha'i, daidai lokacin da motar abba ta nufo gida, cike da tashin hankali tin daga nesa ya fito yana mai furta"inalillahi wa inna ilaihi raji'un, kallon umma yayi ko ma yafi babu bare hijabi. Da kyar ya lallabata ta shiga ciki sannan ya yace"lafiya cikin kuka mai tsuma zuciya tace"to ai gashi nan koma menene wacece sila habiba ce da 'yarta, gashi yanzu ya bar gidan, ya fice ma daga gidan sam an nemesa an rasa, na saka yara su duba mini amma babu shi babu alamunsa,inalillahi wa inna ilaihi raji'un, ni ameenatu allah ka bani ikon cinye e wanan jarabar. Ciki yayi sai kuma ya juya ya dauki motarsa yana kallon yanayin amina da ta gama fita daga hayyacinta da kuka a idanunta, sai kuma naga ta tashi da kyar ta sgige ciki. ☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️ Alhj gambo ne ya fito daga mota yana parking daidai wani kaaton hotel,cikin abinda bifi mintuna 2 ba wasu escorts suka zagaye sa kowanen su sanye da bakaken kaya da wata katuwar bindiga wadda ina da tabbacin da an harbawa mutum ba lalle ya sake tashi ba sai dai idan ajalinsa ne bai yi ba. Taka step din wajen yake yana kallon kowa yana muzurai kamar wani tsohon zaki,daidai wani dan karamin room ya tsaya sai kuma naga ya daga musu hannu alamun su dakata anan, kowanen su kamewa yayi yana mai jiran umarnin shugaba, yadda kasan basu ta6a dariya ba. Shiga yayi a zaune wani mutum ne fuskarsa da kasumba cike tuli,gani nayi ya kalli mutumin take suka kwashe da dariya, dayan ne yace"sam alhj gambo baka duba time kasan tin yaushe na adana maka kayan can kawai dan saboda biyan buqatarka,murmushi Alhaji gambo yayi yace"shege ghali nifa nasan kai din zaka iya, turus yayi yace"aa gambo taya bazaka hada da alhaji ba, kasan dai ni tawa alhajin bada kudi na sayeta ba ko, tin kafin na shiga inda nake yanzu naje hajj ko. Dariya gambo yayi yace'amma ga hajj din bata hana ka fadawa cikin wanann kungiyar ba ko, kuma banda abinka banason tone tone, yanzu dsi muje sai na za6a domin ni kaina so nake yau na cika umarnin shugabanmu. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BIYAR DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 12 11:00pm Abba ne ya karyo kan motarsa, abin da ya bashi mamaki ganin har yanzu umma na wajen a zaune, sai dai yanzu da hijabi a jikinta, gefe kuma sakeena ce tana share hawaye,parking yayi bai dade da parking wata motar naga ta tsaya anan ne naga ashe masu gyara gate din ne. Karasowa yayi wajenta ya kama hannunta, sanann suka juya suka koma zuwa cikin gidan, ba kowa a falon hakan ya ba su damar zama a falon, sai kuma sakennah data mike zatar wajen,abba ne yace"sakina ina zaki, da kyar tace"kwanciya zanyi abba gibe munada exams a school,zauna inason magana daku, ki huce kije ki kiramin safna da mahaifiyarki. Sakeena ce tace"tohm abbah sannan ta huce, umma ce ta kalli abbah bayan ta fita daga dakin tace"haba abbah taya zaka ajiye wannan takardar a wannan dakin gashi yanzu tazo ta gani kuma tayi sanadiyyar barin safwaan gidan nan, abba ne yace "kiyi hakuri aminatu na bada cigiyarsa kuma insha allahu zai dawo kamar yadda ya tafi sannan ni kaina ba haka zan zauna ba, zanci gaba da yi masa addu'ah. Daidai lokacin sakina ta dawo tace"abba na fada musu tace" gata nan, zama tayi tana jiran fitowarsu, sunfi mintuna 20 sanan sai gasu sun fito tare, safna ce daga ita sai wamdo da riga iya gwiwa, ita kuma habiba atamfar dazu ce. Bayan sun zauna abbah ne ya kalli habiba yace"yanzu ke habiba kin kyauta, waya baki izinin shiga daki na, habiba cike da gadara tace"auuh dama a matsayinka na miji na dole sai na nemi izini kafin na shiga dakinka, to na shiga kuma dik abinda kakeji zakayi sai dai kayi, domin ni ba wanda ya isa ya hanani shiga dakin ka. Abba bai kara mata magana ba sai ya juya ya kalli safna da sakeenah yace"yanzu a kanku zanyi magana, safna sakina a matsayina na mahaifinku, nauyin kula daku yana kaina dan haka a wannan lokacin kuma na yanke hukuncin yi muku aure. Sannan kuma na fitar muku da mazajen da suka kwanta min, insha allahu zuwa nan da jibi za a daura muku aure kamar yadda addinin musulunci ya tanada, kuma bai rufe bakinsa habiba tace"wallahi abba ba wanda ya isa yayiwa yarana auren dole, auren dole fa kake kokarin yi musu, to wallahi bazai yiyu ba, kallonta umma tayi dik da tana cikin damuwa hakan bai hanata furta "haba mana habiba wanann fa mijin mu ne ko banza ya kamata kina darajasa, tinda shi saurin katseta tayi tana fadin" ke dalla shashasha rufe min baki, aikin banza aikin wofi, to ka sani ko auren nan sai dai kayiwa waccan shashashar badai safna ba. Cikin 6acin rai tace"ya isheki habiba,, ya isa haka karki nemi ki maidani danki mana, to ki tabbatar da cewa ko ta fito da miji kafin nan kafin jibi ko kuma na bata dik wanda naga dama, wannan maganar bazata chanja ba wallahi kuma ki sani dik abinda ya faru bayan auren karta kuskura ta dawo min gida domin ni bazan iya zama da safna ba haba sai kace ba ciki daya suka fito da sakina ba. Sam sakina ta fita hankali ta fita nutsuwa da sanin yakamata, gata karama amma sam ba hanya daya suka dauka ba, duba kiga ita yanzu bata dadewa a makranta, bata 6atan rai amma ke (yana mai nuna safna) maganar yau daban ta jibi daban to ki sani ladan rashin mutumcin da uwarki tasa kikayi wa yayanku shi ne ki tabbatar kin kawo min miji ko kuma na aura miki dik wanda naga dama daga haka ya zazzage ya bar wajen yana mai huci. Sakina da gudu ta mike tabar wajen tana mai rusa kuka, domin ai ko ba komai batayiwa yaya rashin mutunci ba,taya abba zai hukunta ta, ai kamata yayi ya hukunta safna ita kadai, kan gadon ta fada tana mai rusa kuka kamar wadd ranta zai fita, tafi mintuna 30 sanan taji shigowar umma. ☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️☄️ *_WASHE GARI_* Tinda sassafe al'ummar kauyen suka tattaru a kofar gidan mai gari,a lokacin ne ya fito yace"yanzu jama'a ya kukeso ayiwa wananna mata da yaranta, da farko ita wadda ta aikata laifin ta gudu amma karku manta da cewaa mahaifiyarta da 'yan uwanta suna nan. Baya da ganin su baki ne mu tattauna a daren jiya ni da limam da sauran wakilan kauyen nan, mun yanke hukuncin cewa, zainabu zata biya dik wata 6arnar da' yarta tayi sannan kuma batun 'yarta zamu zauna mu jira muga ta inda zata fito idan har takai kwana 3 bata fito daga cikin dajin can ba, to tabbas ta riga data mutu. Zaro ido zainabu tayi ta kalli mai gari ta kalli al' ummar garin tace"zan biya kowa 6arnar da akayi masa amma da fari ya kamata ku tsaya kuji labarin wannan yarinyar wato najwa, karku dauki najwa mara hankali najwa mai hankali ce, sanann najwa ba fatalwa bace kamar yadda wasu daga cikinku suke fadi. A yau zan bude sirrin da na dade ina rufewa. Zan bawa yarana labarin mahaifinsu Labarin dani kaina banason tuna sa, labarin da ya kasan ce ga uba azzalumi, mayaudari waanda sam baya jin tsoron allah akan kudi. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 13 *ASALIN LABARIN* A cikin kasar Cameroncikin wani dan karamin kauye wanda yake kusa da nigeria, a dik kauyen nan bafulatanan kauyen sun kasance manoma, makiyaya, wanda suka dauki noma babbar sana'a. Alhaji Maiha mai shanu shi ne shugaba a wannan kauyen wanda ya kasance tsoho ne sosai, abinda yasa ake masa lakabi da mai shanu shi ne, ya kasance dik cikin ruugar yafi kowa yawan shanu, a dik Alhaji maiha ya kasance Yana da mata guda 2 daya sunan ta larai dayar Kuma bahijja,larai ta kasance tana da Yara 2 yayin da ita Kuma bahijja Bata ta6a haihuwa da alhaji maina ba,saindai tana tana da wani agola Mai sun gambo,gambo ya kasance yaro ne Mara Jin mayana,gashi ya Raina kowa. Gambo ya kasance yaro ne Mara tausayin,azzalumi ne,sanann idan har ya saka kafa ya bar ruga to sai ya dauki tsawon wata 1 bai dawo gida ba Yana daji,ba Wanda yasan me take zuwa daji. Alhaji maina ya kasance Yana kokarin kamanta adalci,dik da cewa gambo ba d'ansa bane Amma hakan bai sa ya tssne sa b,sai janyo sa jiki yake Shi da sauran yaraan sa jidda da aliyu,Amma hakan bai Hana gambo ci gaba da ta'asar da yake yi ba. Alhaji maiha tin Yana kokarin gyara rayuwar gambo har ya gaji ya daina ya fallawa allah,domin Shi dai yace"indai gambo ne sai dai yayi tayi tinda baya Jin mayana,gabdakko masa magana kullin,yayin da maihaifiyar gambon kullin ke Kara masa addua Amma kamar ba addu'a ake masa ba. Na kasance ni Kuma a wanann lokacin baninda iyaye Ina zaune a hannun kakata wadda suke wa lakabi da Inna hansatu,a wajen ta nake kullin ina zuwa kiwo,sanann Kuma Ina da wani saurayi Mai suna kamalu,kamalu ya kasance shi ma babansa Mai arziki ne. Zainabu ce to taaya a bakin wata bishiya tace"kamalu to yanzu yaushe zaka tura gidan namu,tinda ka Riga da ka gayawa innarku Kuma tasan da zance. Kamalu ne yayi murmushi yace"Hana mana abu na baki finish zumudi ba,kinsan yadda nake sonki kiluwa abu,wallahi abu zan iya mituwa a kanki,Dan haka karki wani ji tsoro zamu rayu cikin farinciki da kaunar juna kinji abu na. Abu ce ta rufe fuska tana dariya,domin kuwa tasan dik abinda kamalu ya fada Yana cika mata shi,dai dai lokacin da gambo yazo wucewa ne ya hangi abu na murmushi,cike da 6acin Rai ya karasa wajen Yana Mai kallon su. Abu ce tace"Kai Kuma malam lafiya zaka zo ka tsaya a gaban mutane kana wani zare ido,cike da mamaki ya kalli Abu yace"ni kike fadawa wannan maganar,cikin ta6e baki tace"idan ban fada Maka ba,wa zan fadawa ko kana tinanin mijina na gobe zannfadawa hakan. Dariya gambo yayi yace"yarinya kenan kinjawa kanki kin jawa al'ummar wannan garin Kuma ki rubuta ki ajiye sai kin aure ni dole dolenki,kamalu ne ya kallesa yace"Kai din banza baka Isa kayi Mana abinda Allah bai Mana ba Dan haka ka iya bakinka,dariya gambo yayi yace"daga yau bakinka bazai Kara furta wata kalma ba kamalu zaka San kaja da gambo. Ke Kuma Yana Mai nuna abu yace"tabbas Zaki soni,Kuma dik abinda nace kiyi zakiyi sa,wait ke Abu kinsan tin yaushe nake sonki,dama nake baki Amma kin kasa fahimta,a yau hakuri na ya kare Dan haka dik abinda zanyi sai nayi Dan Naga na aureki,daga Nan yasa kafa ya nausa cikin dajin. Kamalu ne yace"Abu mu tattara dabobin Nan ki tafi gida saboda kinsan yanzu dare ya fara,haka suka tattara dabobin suka taho Dan har sun manta da gargadin wani wai Shi gambo. _Washe gari_ Kowa na garin ya fito yayin da masu aikace aikacen gona suka fara tafiya zuwa gona,bayan da kamar awa daya ne abu ce ta fito da 'yar sandarta a hannunta tana tafe tana wakar dan maliyo maliyo,a bakin wata' yar bukka ta tsaya sannan tace" Lami! Lami!! Laa sai kuma tayi shiru kasancewar ta hangi lami daga can nesa tana kokarin tahowa wajen, tana zuwa ta kalli zainabu tace"karkice min baki san me ke faruwa ba abu, da mamaki qbu tace"me ke faruwa kuwa nifa dadi na dake wallahi tsorata mutum, lami ce tace"ba zancen tsorata mutane bane, zancen gaskia ne, jan hannun abu tayi naga sun shari wani katon fili suna tafiya. A bakin wata bukka suka tsaya kowa na wajen hankalinsa a matukar tashe yake, wamda hakan ya sa abu fahimtar me hakan ke nufi, bata kara yadda ba sai da taji an furta kalmar inalillahi wa inna ilaihi raji'un allah sarki kamalu shikenan ka tafi, a wajen ta fadi kasa tana kara kallon dattijan mutanen. A kasan zuciyarta tana tino gargadin da gambo yayi musu jiya da magariba a cikin gona, da sauri ta mike tace"lami kinsan...... Cak maganar ta tsaya ta kasa fada, sai kuka da nuna mutane kawai take yi a wajen, sai kuma kallo ya koma kanta domin kuwa dik ilahirin mutanen garin sun san abu da kamalu masoya ne, wasu mata ne suka zo suka janyeta daga wajen da take a zaune. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 14 Zainabu ce ta tsaya tana mai share hawayeb fuskarta ta kalli mai gari tace"wanann rananr itace ranar da na rasa masoyi na, wanda nake burin mu rayu tare har abada, amma sai dai kash allah ya dauki ransa ba tare da mun cika burin mu ba, dik da kasancewar nasan me ya faru amma na rasa dalilin da yasaka na kasa fada a wanann lokacin sai bayan da shekaru masu yawa sanann na tina, amma yanzu mu koma cikin labarin. Fahad, Nabila da sauran mutane suna jikinta da kallonta sannan kuma kowa ya kara saurara mai gari ne yace"to zainabu muna jinki. Tinda kamalu ya mutu gambo bai dawo gari ba sai bayan da akayi sadakar bakwai,sanann ya dawo garin wanda a wannan lokacin ba wanda nake so ko kuma nake kallo, dai dai da kiwon dabobin daina yi nayi, ga abu a raina amma na kasa bayyanaawa kowa shi, inna hansatu ce t leko dakin da nake, tace"abu tashi kije ki debo min ruwa a rafi zan dora sanwa, abu ce ta mike saninhali na hansatu yasa ta fitowa ta dauki tulu ta fita daga gidan. Tana fita sukai karo da lami dake kokarin shigo wa, lami ce ta kalli abu tace"abu dama wajenki zanzo, kallon ta abu tayi tace"kuma inna ta aikeni debo ruwa, a hankali lami tace"to ba sai muje ba raka ki ba, tafiya suke suna hira jefi jefi. Lami ce tace"abu kalleki dan allah, kiga yadda kika koma abu, kin rame kin yi wani fari dake kamar bake ba,haba abu dan allah,dan karamin murmushi abu tayi tace"bazaki gane zafin da nakeji ba ne, ga abu a raina amma sam na kasa fito dashi fili kowa ma ya sani lami na kasa wallahi,dafata lami tayi tana mai batw hakuri, basu yi aune suka ga gambo a gabansu yana mai kallonsu. Kallon lami yayi yace"ki tafi mana kika tsaya kina kallona, na tabbata kin sanni kin san me nake nufi ko, dan haka bai karasa ba lami ta bar wajen da gudu ta kyale abu a tsaye bakin rafi, gambo bai ce da ita komai ba, tulun ya kar6a ya ciko mata shi sannan ya dauka ya ce mata"muje mu tafi ba musu ta juya suka ci gaba ds tafiya, tafiya suke yayin da yake mata hira tana basa amsa cike da mamakin kanta domin ita tasan ta tsani gambo. A cikin sati 2 muka saba da gambo, har akazo aka fara zancen auren mu, yayin da yake kashe min kudi dik da wani abun bana amsa, sam na manta da kamalu a cikin rayuwata, domin kuwa yanzu gaba daya zuciyata ta zama ta gmbo, cike da rashin sanin me ya aikata min. Zainabu ce tace"anan ne muka fara rayuwa da gambo,cike da tsantsar kauna, a yanzu haka idan har ya bar rugar baya dadewa bai fi kwana 2 ko 3 ba, a wannan lokacin kuma ba a daina mace mace ba a garin. A cikin wata 2 aka daura mana aure da gambo, sannan ya dauke ni muka bar rugar inda anan ne muka shigo cikin nigeria, a cikin garin yola muka yada zango, inda gambo kullun sai ya fita tin safe amma baya dawowa sai tsakar dare wanda kullin zan ringa ganinsa da kudi dayawa. Kamar kullun zainabu ce a zaune tana kallon yanayin garin da zai iya bada ruwa a kowane lokaci, ga dare ya fara yi, gambo shiru bai dawo ba, hakan yasa ta tsaya a bakin barandan dakin nata wanda dama daki daya ne a gidan, can naji motsi a wanann lokacin ne naji zuciyata tayi sanyi domin kuwa ko banza nasan shi ne. Abinda yayi matukar bani mamaki shi ne gambo ne jikinsa dik jini, ga wani mummunar yanka a bayansa,yana zuwa bakin baranda yace"zainabu! Zainabu!! Zainabu!!! Sai kuma yayi shiru yana mai fitar da mawuya cin hali, da sauri ta taimaka masa ta shimfide sa akan tabarma, nuni yayi mata da wata jaka da take sakale a bangon dakin,tashi tayi ta miko masa sannan ta mike da zummar taje cikin dakin ta. A bayanta ta gansa ya mike, ya kalleta yace"ki tattaro kayanki zainabu tafiya zamuyi,da mamaki zainabu tace masa lafiya gambo kake cewa mutafi a daren nan mu tafi ina kuma,gambo ne ya kara kallonta yace"zainabu ki fito mu bar garin nan, wata katuwar jaka naga gambo ya dauka ya fita waje, yayin da kalli zainabu yace"ki bar komai anan ki taho mu bar gidan nan, harta fito sai kuma ta koma tana mai dakko wata 'yar karamar jaka ta hannu, irin tissue bag din nan. A wannan dare ne suka bar garin yola,ba tare da zainabu tasan dalilin barinsu garin ba, haka suka zo tasha, jin ana fadin motar bauchi yasa su shiga ba tare da wani dalili ba, mota tana cika suka tashi suka fara tafiya yayin da zainabu tini bacci y saceta. Bayan komawar su garin bauchi ne allah ya azurta zainabu da samun ciki, wanda ita vata san da cikin ba sai da yayi wata 3 sannan ta san da shi,nan fa suka dawo suna ta murna ita da mijinta gambo. Zainabu ce ta share kwalla tace"da nasan murnar da gambo yake a Wanann lokacin da a lokacin zan bar masa gidan sa, amma ni sam ban gane nufin gambo ba, bansan me gambo yake nufi ba, bansan wace sana'a gambo yake ba. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 15 Wata kwallah ta share tace"bayan wata tara allah ya azurtani da samun mace ita ce najwa,zo kuga murna, gambo ne yace"abu amma wane suna kikeson a sakawa yarinyar, murmushi abu tayi tace"nidai nafison a saka mata sunan mamata ana kiran ta da najwa,murmushi gambo yayi ya fita, sai wajen magariba ya dawo da kayayyaki cike da katuwar akwati, da kuma ragunan suna guda 3,abin ya bani mamaki gashi allah bai bani ikon tambayar sa a ina ya samo su ba. Haka rananr suna yarinya taci suna RABI'AH Amma za a na kiranta da najwa, bayan suna ne kuma nan gambo ya dauki son duniya ya dora akan wanann yarinyar wato najwa, komai ita, wani lokacin shi yake renonta, ni dik bansan abinda yaje nufi ba,bayan da wata 11 ne nan allah ya bani wani cikin ga najwa bata isa yaye ba, ga wani cikin haka mukaje asibiti,bayan bin wata ka'idar ne nan lamarin kuka da najwa ya dawo kan gambo yayinda nikuma nake fama da cikina na 2 kasancewar cikin na matukar wahalar dani. Baya da kamar wata 9 na haifi da na namiji kyakkyawa wanda kowa yake cewa da mahaifin sa yake kama,a wanan lokacin ne muka tashi daga wanann unguwar muka koma unguwar masu kudi a cikin garin na bauchi,mun koma ga 'yan aiki ta ko ina, komai su sukeyi yayin da nikuma nake fama da fahad shi kuma yake kula da najwa. Sai da na haifi nabila a wannan lokacin nabila tana da shekara 1 a wanann lokacin ne asirin gambo ya fara tonuwa na fara tina abubuwan da suka wuce, na fara masa magana akan abunda yakeyi, ranar da bazan ta6a mantawa ba a rayuwata, ranar da nasan da cewa gambo yana amfani da yarana wajen aikinsa, ashe gambo matsafi ne, take ta dawo tana shasshekar kuka tace"mai gari ina buqatar ruwa,aikawa yayi aka kawo mata ruwa bayan ta sha ne taci gaba da fadin"wannan rana ita ce ranar tonuwan asirin gambo, ita ce rananr da gambo ya fada mini komai, ita ce ranar da kansa ya fada min abinda bansani ba. Zainabu ce tace"gambo lamarinka ya fara bani tsoro yakamata ace zuwa yanzu ka sanar dani sana'arka, kuma ka barni naje ruga na gano dangi da 'yan uwa,gambo ne ya ajiyee najwa yace"dangi da' yan uwa ko, amma sam zainabu baki da hankali yau na kara tabbatar wa ke din baki da fahimta to bara kiji na sanar dake abinda baaki sani ba. Ni na kashe kamalu da karfin bakin tsafi, kuma na saka miki soyayyata a cikin zuciyarka. Na rufe miki dik wata hanya da zaki iya tambaya ta tayaya haka ta faru. Na kashe kowa a ruga sannan na debe dukiyarsu, sanann kuma a yanzu da kike zaune a wanann gidan ganin dama na ne idan nayi niyya sai kin bar gidan amma saboda wanann 'uar taki na sadaukar da ita ga sshugaban kungiyar mu na bakin tsafi yasa bazan ce ki fita ba,zainabu zaro ido tayi dan ta kasa magana a wannan lokacin. Zainabu! Ki sani koda kinyi kokarin barin gidan nan ina mai tabbatar miki bazaki zauna lafiya ba, saboda wanann yana mai nuna najwa da tana a zaune tana cin biscuits tana dariya da sauran kannenta, sannan koda kin bar gidan sai na biki na kamoki na dawo dake saboda idan inason komai ya daidaita sai na kasance da wanann halittar a tare dani, ki sani nidin bana rasa abu, bansan asara ba, nasara kawai na sani kuma a yanzu koda zakije ruga ba wanda zaki tarar domin sai da na bayadda kowa ga sarkin mu na tsafi. Abunda baki sani ba tin ina shekara 15 na fara bakin tsafi kuma gani har zuwa yau,dan haka kiyi hakuri idan baki hakura ba, sai ankai lokacin da najwa zata fara zama dabba, a wannan lokacin ba abinda zaki iya, kuma bazata ta6a zama a gida ba, sai dai a daji idan ta hadu da wata dabbar kuma ta cinyeta. Zainabu ce ta rushe da kuka tana fadin allah ya isa gambo, sam ka cuceni ka zaluntar dani, ka zaluntar da rayuwar 'yaya na, bazan ta6a yafe maka ba har abada, har gaban abada, zamu tsaya ga allah kuma zaka gurbi abinda ka shuka. Dariya yayi yace"wayace ku tsaneni, zainabu ki sani a hakan ma dan inasonki ne yasa ban bada ke ba, amma na bada mata irinki sunfi 20 ciki harda mahaifiyata,dan haka kedin wa wae. Haka ya tafi ya barni da mamaki da kuma zubar hawaye a idona,haka na tattara yarana na rungume su ina kuka cikin danasanin da bazai ta6a min amfani ba a cikin rayuwata,tabbas nasan cewa na cuci kaina kuma gambo ya cuce ni. Tin daga wannan lokacin na fara tinanin barin gidan sa dik da gargadin da yake min amma hakan baisa na fara ba,bayan kwana 6 ne naji labarin wani dattijon malami, banyi kasa a gwiwa ba naje na samesa, bayan nayi masa bayani ne ya kalleni yace"idan kin tashi dawowa ki taho min da yarinyar na ganta, daga nan na tashi na dawo gida cike da tsoron gambo, yayin da shikuma yau tsawon kwanaki 4 bai dawo ba. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 16 Sai da akayi kwana 2 sannan na dauki najwa muka tafi wajen malam, yayin da na bar su fahad a wajen masu rainan su, malam bayan ya dubata ya kalleni yace"tabbas kinyi gaskia domin kuwa rayuwarta lullube take da bakin tsafi daga nan har tsawon shekara 20 amma da zarar ta kai shekara 20 zai karye indai ba wani aka mata ba, sannan kuma zan baki wasu hanyoyi da zaki bi da ita saboda gudun chanjawar dabi'unta da zarar ta shiga shekara ta 10 komai zai fara chanja mata. Kuka nake na tashi bayan munyi sallama na dawo, bayan kwanaki 8 ne gambo ya dawo gidan, yana shigowa ni kuma ina daki ya sa6i najwa ya shiga da ita wani daki wanda ba wamda yake shiga daga shi sai najwa,har sai da ba fara nemanta anan ne fahad cikin gwarancin sa yace"tana wajen baba, ina kokarin shga dakin ne ya fito da ita a hannunsa, yayin da take a sume, sannan ya saka kafa ya bar gidan kamar yadda ya saba, a matukar firgice naja mayafi sai wajen malam. Bayan naje ne ya kalleni yace"kiyi hakuri amma anyi mata wani gagarumin bakin tsafi abinda yafi kamata dake shi ne ki tattara ki bar garin nan, indai har baya ganin ku tsafin da zarar takai shekara 21 zai karye kuma tsafi bazai kara kamata ba, wani abu ya mika mata yace"ki tabbatar kina bawa yaranki wannan maganin domin kariya ne a garesu, ita kuma a dik lokacin data shiga wata shekarar ki kirani ki fada min domin zanyi mata addu'ah yadda abin zaizo da sauki, daga nan ne kuma na mike na bar wajen. A wanann daren na fito zuwa tasha, ban 6ata lokaci ba na hau mota dik da bansan ina zata kaini ba sai da na shiga naji ance lagos,ban 6ata lokaci ba na kara gyara zama ina kallon yarana da suke bacci banda najwa da take wasa da 'yar tsanar robar hannunta. Haka nai ta kare rayuwar su bayan dik wata shekara ina kiran malam, sanann yana fadamim abubuwan da zanyi domin bawa najwa kariya kuma ina haka. Zainabu ce tace"mai gari a jiya ma na kirasa sannan na fada masa abinda ya faru, abinda yace min shi ne a yanzu babu abinda zai iya, saboda wanann tsafin yana da matukar karfi, amma akwai wani malam wanda muka barosa a wata ruga kafin mu shigo gari shi ne kadai wanda zai iya taimakon najwa ta dawo mutum. Kowa na wajen ya dauki salati, kowa na tofa albarkacin bakinsa, fahad ba abinda yake sai kuka yana mai fadin dama zanganka wallahi dasai na tambayeka dalilin dayasa ka cutar da yayan mu,mai gari ne ya kalli mutanen garin yace"dik wanda akayi wa 6arna yazo ya fadi ko ta nawa ce za a biya sa, sannan zamuyi jihadi a kan wannan baiwar allah najwa insha allahu, komai zai dawo daidai, zata dawo mutum, kamar yadda malam ya fada zan aika a dakkomin malamin zai zo insha allahu. Daga nan yace"to kowa zai iya tafiya gida, daga nan kowa ya tashi yana furta albarkacin bakinsa, zainabu kuka take sosai, domin ta riga data sani najwa bazata dawo ba, ta tafi kenan tinda tai nasarar shiga wajen nan. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ A wani katon gida naga aminatu tsaye tana kallon mutumnin da yaje tsaye yana mai babbaka dariya yace"ladan abinda kika aikata min amina, ki sani sai na lalata rayuwar safwaan sai ya gwammace kida da karatu, ke kika min laifi amma danki zan hukunta, ba sai na fada ba kinsan dalilina, kuma kinsan bazaki ta6a iya dakatar da ni ba, kinsan waye ni, daga nan ya juya ya koma zuwa ciki, haka ta gaji ta bar wajen. Dakin ya shiga ya kalli safwaan wanda kalarsa ta chanja, kallonsa uban yayi yace"tashi ka fita ka tafi dik inda kake tinanin zakaje, kallon wani guri yayi sai naji yace"Tasku wani zangareren mutum naga ya fito yace"ka dauke shi ka kaisa can yankin katsina inda ba wani mahaluki da zai gansa bare ma yasa shi, kaje kai kuma hukuncin da zan iyayi maka kenan daga nan ya juya ya huce cikin gidan cike da farin ciki. Aminatu ce ta shiga gidan, abba ne a zaune ya kalleta yace"aminatu daga ina kike, na fada miki karkijie wajen alhaji mansur amma sai da kikaje amina,kuka kawai ta fashe dashi tace"tabbas alhaji ya cuceni ya rasa wanda zai cutar sai safwaan wand abashi da laofin komai, abba ne yace"ki kyalesa sharri dan aikene kuma dik abinda ya aikata kansa zai dawo,sannan ki rubuta ki ajiye sai yazo ya durkusa a gabanki yana mai neman gafararki, sananan kuma safwaan tabbas zai dawo. Sakina ce ta kalli umma tace"umma sannu da dawowa, amsawa tayi cike da kulawa, sanann ta tashi ta shiege, abba ne ya bita yana bata baki, da kyar ta hakura ta kallesa tace"safna fa, ta kasa fitar da miji ta barni na za6a mata, allah ya sanya alkhairi amina tace sanann ta mike ta shiga toilet. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 17 Tana Filowa ta kalli, Abba tace bara naje wajen sakina nasan tana daki yanzu, Fita tayi batare da taji me zaice ba Saboda taga danna system.. Dakin Sakina ta bude a hankali a zaune ta ganta ta rafka tagumi tana kallon wata farar takarda da take gabanta, batasan umma tashigo ba Sai motsinta taji hakan yasata dagowa, umma ce tace" yanzu Sakina bara kiyi hakuri ba ki ringumi kaddara, kowane mutum akwai kalar tasa kaddarar Idan yayi hakuri ya kuma karba allah Sai yay masa kyakkyawa tanadi, Sakina ce tace" Umma bakin karba nayi ba, kawai Inajin tsoron rayuwar, rayuwar aure ba kamar irin rayuwar da nakeyi bace Umma, murmuShi Umma tayi, wanda ya tsaya iyaka Fuskarta Hace" Sakina kiyi hakuri ki fawwalawa allah Insha allahu bazai miki mummunan zabi ba, yanzu ki taso muje na aikeki gidan hajiya ta miki Gyaran jikin ko na lya yaune, tinda gobe da rana za a daura auren. Safna ce ta kalli habiba tace" wallahi Umma dik mijin da abba zai aura min Sai naci wakazaniy ar..... Sa Sai ya gane wacece Safna, dan wallahil azeem Saina girgide auren kuma nafito na dawo gida. Habiba ce tace" youwa haka nakess naji dage gareki, baki tsaya kizuba ido a cutar dake ba, a auramiki wanda bakya so, yanzu Saka mayafinki na aike ki. Sakina na Fitowa Safna ta fito itama tana kokarin Saka earphone a kunnenta, tana kallon Sakina ta saki wata Shegiyar dariya Sai kuma ta hade rai ta Furta" a hayye nanaye wata ta zabi uwar wani, akan uwarta, Sam Sakina bata kulata ba ta Fito harabar gidan Inda taga dandazon al'umma haka ta samu ta wuce ta bar Safna atsaye. Safna ba haka taso ba, taso ko kula ta tayi ne ta zazzage mata abinda yake ranta, amma bata Samu kyakkyawan kallo daga wajen Sakina ba. Haka wunin yau ya kasance a wajen zainabu tana Saka ran dawowar najwa amma shiru ba najwa ba alamunta, Fahad ganin tana Cikin Jamuwa haka ya zauna, Nabila ma haka. Nabila kuka take domin ita adik tinaninta Najwa ba 'yar gidansu bace batasan komai yana da dalili ba.  Fahad ne yace" Umma ni abinda na kasa ganewa me yasa a Garin Gombe kullin Sai kin daki najwa? Meyasa da wasu Suka biyo nabila a daren kika Ce mu bar gari? shiru tayi, tana mai kau da Idanta, ganin bazai Samu amsa ba, ya Sashi tashi ya koma gefe yana kallon umman da Nabila. Haka ranar tatapi batare da wani, kyakkyawan albishir ba na dawowan Najwa ba, gashi ance indai tai kwanaki 3 shikenan za a rufe hanyaar. Najwa tinda ta Shiga dajin nan bata san Inda Kanta yake ba, Saida rana ta fara haske a dajin a wannan lokacin na hangeta a bakin wani katon dutse a kwance. sai kuma naga ta mike tafara Soshe Soshe, Ina kallon dik abinda takeyi, Cikinta naga ta fara Shafawa, Saikuma fa fashe da kuka, Kira take" Fahad! Nabila! Umma, Jin Shin ba amsa ne yasata rufe Idanta, nan fara tina abinda ya faru ya fara dawo mata, Saurin budewa tayi. Saikuma to juya amma bataga hanya ba bare taga ta Inda tabiyo. Haka ta wuni tana gantali acikin dajinnan dadin sa daya ba abin cutar wa a lokacin da dare ya farane Idanuna Suka hango min abinda ban taba zato ba. Najwa ce ta fara Soshe cikin abinda baifi Second 20 ba halittar Jikinta ta Chanja take ta bayyana a bakar kura mai matukar muni. Tin lokacin da tasku ya ajiye safwan bayan ya shaka masa wani magani wanda bazai lya farkawa ba Indai bawani halittan ne ya zo wajen, ya matsa yafara tafya yana Fadin" haka xakayi ta bacci har wani abun dawan ya cin yeka, Alhakin uwarka ne ke bibiyarka kyakkyawa. Washe gari Gidan Abba kowa ka gani zaka gan sa fuskar nan da farinciki banda Sakina da har yanzu Dari² takeyi, wata kawarta ce mai Suna Labiba tace" Sakina Lafiya, murmushi ta kakalo tace" Lafiya labiba mai kika gani, Labiba ganin haka yasata fadin ba komai. Sakina tana kallon Lokaci taga ankusa Daura aure ta ja jiki tafice zuwa dakin safwaan ta Shigata fara raira Sabon kuka wanda ta tabbatar da cewa shi kadai zatayi, wanda zataji Sanyi aranta karfe 2:00 aka Daura auren SAKINA AMINU INUWA DA ANGONTA ABDULLAHI SANI AUWAL. Sai kuma SAFNA AMINU INUWA DA ANGON TA RAYYAN SA'AD SANI bisa sadaki dubu 100 Lakadan ba ajalan ba. Sai dai muyi musu addu'ar samun zaman lafiya da zuri'ah ta gari,amma nidai ina hango zaman safna da mijinta rayyan. Alhaji gambo ne ya shigo gidan nasa, wamda yara na ganin motarar sa suka dare kowa yayi daki, nikuwa nace kaga wani abu kamar a film din karangiya,fuskar nan wasai ya fito yana mai babbaka dariya, da gudu ya hau kan step din wajen yana mai fadin"mufeedah! Mufeedah!! Mufeedah!!! Da sauri tafito tana fadin"alhaji batayi aune ba taji ya dagata yana wulwulata, dariya suke yi gaba dayansu. Sauke ta yayi yace"mufeeda ki tayani murna, shugaba a kungiyar mu ya mutu, kuma nine wanda 'yan kungiya suka zartar za a nada, dik wani abu yanzu zai dawo hannuna, bana buqatar kowa yanzu, domin kuwa ni nine ubangidan wasu, ni ne ubangidaaan kai na, Hahahahahahahhahahaahaha. Sai ni gambo uban yaran da bansan adadin su ba. Angon zainabu a da yanzu kuma angon mufeedah, uban sshedanu, uban gidan manyan attajiran duniya, wohooooho, haka yayi tawa kansa kirari, har na tsawon wasu awanni. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 18 Mufeeda ceta fito daga dakin ta ta shiga dazu tace" Alhaji wannan kirarın da kakewa tawa kanka ya isa haka mana, kallonta yayi kallon baki da hankali yace" Kinsan irin Shekarun dana dauka kuwa ina jiran wannan ranar, to ki sani shekarata Kusan 50 a harkar tsafi tin Ina dan Shekara 17 wani aboking ya Sakani amma kice na barshi, Na daina murna ko mufeeda, to ki Sani yau da daddare zan gudanar da wani Shahararren party, a abuja wanda al'ummata ne suka shirya min shi, ta shi yayı ya huce ya bar wajen, yana mai fadin aikin banza aikin wofi, gaskia mufeedah kin 6atamin rai. Aminatuce zaune akan gado ita da wata 'yar uwarta tace"aunty ameena nikuwa ina safwaan? Jin tambayar tayi wani iri hakan yasa ta fadin"ya tafi dubai ban sanar dashi bikin bane, kasancewar bikin ne ba wani sanarwa kawai daurin aure aka saka, kinsan auren alhaji, wata mata ce ta shigo da yarinya karama a hannunta tana jijjigata tace"umma dan allah ki rike min 'yar nan, kallon ta aminatu tayi tace"gidan ku samaiha, ni zan rike miki'yar. Ta kusa da itace tace"zo kawo ta ni ai bazan gudun aunty amina karama ba,tana basu ita ta fita daga dakin tana murmushi, a ranta tace"ohhh umma ni ba' yar fari ba amma ki duba kiga yadda umma ke min, dariya tayi kawai tana jijjiga kai. Kiran Abbane ya katse mata tinanin da take, wayar ta daga tace"tohm bara nazo, tashi tayi tace"Sharifah bara naje wajen alhaji na dawo, sai da ta fito ta fara duban sakina amma ba ita ba alamunta,dakinta ta shiga nan ta tarar da kawayenta, kallonsu tayi bltaga ba ita, labiba ta gani zata huce tace"ni kuwa labiba ina kikaga sakina,lqbiba tace"tin dazu da aka daura aure na nemeta na rasa, murmushi umma tai ta fito ta nufi dakin safwaan dan ta tabbatar da cewa nan kadai zatwje ta ganta. Tana shiga ta ganta a zaune sai rusa kuka take, tana rike da rigar sa wanda ya bari akan gadon,umma ita kanta da kyar ta daure ta karasa wajen sakinata dafata, tana dafata ta juyo ta fara rera sabon kuka,da kyar umma ta rarrasheta tace"haba sakina kiyi hakuri mana muma hakuri mukeyi, kowa da kika gani akwai kalar tasa jarrabar, kiyi hakuri indai safwaan ne dik inda yaje zai dawo, a jikina nakeji yana cikin alkhairi, kuma insha allahu zai kasance a cikin alkhairi,sakina da kyar ta dago idanunta ya kalli umma da ita ma hawayen take. Da kyar ta lallabata suka tafi dakin abba, bayan sun zauna abba ne ya kalli safna yace"safna ke zanyiwa fada dan ina da tabbacin sakina bata da abokin fada, safna ce tace"haba abba kenan ita sakina kafiso shisa ka hadata da kyakkyawa ni kuma ka bani mummuna,abba ne ya kalleta yace"safna ninkikewa fadawa wannan maganar,kuka ta saka ta tashi ta mike ta fice tana bubbuga kafa, amina sai kiranta takeyi amma tayi kunnen uwar shegu da ita. Amina ce tace"haba habiba kiyi mata magana mana, kallon ta habiba tayi tace"aah ai gaskia ta fada yafison sakina, tin ba yau ba yake nuna wariyar launin fata a tsakanin yaran nan, dan haka kamar yadda 'yata ta mike ta bar wajen nima haka zan mike na bar wajeb, sai dai ku zauna kuyiwa' yar so din fada. Mikewa tayi ta bi bayan safna, aminatu zatayi mata magana abba yace"kyalesu suje suyi dik abinda suke tinanin shi je daidai, sunkuyar da kansa yayi yace"sakina tinda kike baki ta6a 6atan rai ba,tabbas kin cancanci yabo a wajena, dik abinda zan fada miki na tabbatar da cewa kinsani, sai dai na tunatar dake, ki sani zaki shiga wata rayuwa wadda wannan rayuwa ita ce rayuwar da ko wace mace ke fatan shiga, wato rayuwar aure, ki sani komai da kika aikata a rayuwar aure lada ne dashi, dan haka ki tsaya tsayin daka kiyi bautar allah,allah yayi miki albarka yayi wa zuri'arki albarka. Wani kuka ne ya tasowa sakina wanda bata san lokacin daya kwace mata, cikin kuka take fadin"umma abba ku yafe mini, ku yafe mini,dan allah abba kayiwa mahaifiyata gafara akan abinda take maka,cikin tausayi yace"karki damu sakina allah ya baku zaman lafiya, daga nan ya tashi ya bar wajen, domin shi kansa baya son rabuwa da yarinyar. Safna ce ta kalli umma tace"yoo umma hauka nake, taya zan zauna ana min wannan nasihar da ni ba sonta nake ba,hbiba ce ta kalleta tace"shisa nake alfahari dake wallahi, domin ke din ba irin waccen shashashar bace, kin san dai tsarin mu, kuma kinsan sadeeq na nan yana jiranki, to ki dai kula. Sakina ce ta shigo dakin da suke tattuanawa,tsugunnawa tayi ta kalli mahaifiyar ta ta, tce"umma ki yafe mini dan allah idan har na miki wani laifi, wata muguwar harara ta zabga mata tace"laifin uban me zaki min in bada munafurci, da kin zauna da ni ne, ai baki zauna dani ba, dan haka ki tattara tsummar kafarki ki barmin gida, tin kafin dare yayi miki,jin zata 6ata mata rai ne yasa ta balbaleta da fada,murmushi sakina tayi sai kuma ta share hawayen fuskarra ta bar wajen. Ana ta shirye shiryen kai amare, abba ne ya fito da mota, haka aka rako sakina da safna har bakin mota, sakina kuka takeyi sosai, yayin da safna ko a jikinta sai kalle kalle take tana faman bude hakora kamar gonar audiga,sakina ce ta rungume umma tana kuka, haka suka shiga mota daga nan abba ya tafi da su,dan kaisu dakin mijinsu kamar yadda addinin musulunci ya tanada. Sai dai muyi muku fatan alkhairi da fatan allah ubangiji ya baku zaman lafiya ya kuma kawo kazantar daki. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 19 Tin daga bakin dajin nakejin wani gurnani wanda ni kaina Saida ya tsoratani, banyi aune hanaga Wata bakar kura wanda idanunta ya kasance Jajawur tana fitar da wannan Sauti mara dadin saurare,tafiya takeyi cikin Sauri sauri kamar zata fara gudu Sai kuma naga ta juya tana kallon bayanta, a hankali naga ta juya a wajen naga ta zauna tana mai rufe idanu. Fahad ne yace "Umma Zanje dandalí daga nan kuma zan biya gidan mai gari, kallon 'dan nata tayi tace masa to. ABUJA Wani hadadden katon party hall ne wanda ya cika da al'umma kowa na wajen sanye da jajayen kaya a jikinsa. Sai Gambo daya kasance yana Sanye da bakaken kaya hasken fitilu ya gauraye babban dakin taron yayin da Mc ya mikawa Gambo abin magana. Gambo ne yayi gyaran murya yana mai Sakın wani gawurtaccen murmushi Inda wasu rinannun hakora Suka bayyana da gani Sun sha jan abu. Magana ya fara kamar hakan"Nagode kowa da kowa da suka halarci wannan taro nawa na Shagali, Masu bani kyaututtuka in a godia.domin kuwa ina ganin kyauta, Dan haka Nagode muku, Gambo Nake Cewa Sai mun hadu a ranar rantsarwa, nan da sati 2 masu zuwa, ina godia, daga nan ya mikawa MC abin maganar ya zauna yana zazzare idanu.  Gaba daya wajen kida ne ya karade wajen, wasu mutane na hanga na magana zaune, Karasawa "nayi, dayanne yace" kasan burina a gama rantar da Gambo domin nasan Indai ya Sauka nine a layi, kuma Gambo Nasan mu zai fara Saurara domin kuwa mune manyan abokansa, Dayanne ya mika hannu yana Dariya nan Suka tafa. Abbah ne yayi parking daidai wani Gida karamine da baki farin fenti, Sai kuma gate fari, wata motace kusa ·da Shi tayi parking, fitowa yayi ya kalli ango Rayyan yace" Ga Safna nan amanace a gareka, ka riketa amana. Rayyan ne yace!! Tohm Abba bazaka Shigo bane, kallonsa Abba yayi yace" ea Ina Sauri akwai 'yar uwartane daganan ya Shiga mota ya bar wajen. Sunyi tafia mai dan nisa Sannan ya Sake parking kamar yadda Ginin wacen gidan yake haka wannan ma yake Sai dai Shi fentinsa Milk ne, Abdallah ya kalla Sannan ya danka masa sakina ya juya batare da yayi magana ba, amma kallo daya ya isa ya tabbatar maka da cewa yana kewanta, ya juya ya fara tafiya "gudu Sakina ta biyo bayansa tana mai rungumesa hadi da fashewa da sabon kuka, Da kyar Abdullahi ya Janyeta Suka Shiga ciki. Abba juyakan mofarsa yayi ya tafi gida, gidan ba kowa Sai Samaiha da Umma Falo da alama zancen Safwaan Suke, yana zuwa ya shige zuwa falon sa, yayin da karamar ameenatu tabi bayansa, samaiha ta kamota. Tinda Zakara yayi Cakara alamun Gari ya fara haske, Batare da tsammani ba Kuran nan ce naga ta fara futar da wani gurmani, a lokaci guda ta chanja daga kura zuwa najwa, takawa take a hankali kafarta na kalla wani katon Ciwo ne Sai Sossokewa da tayi da alama kaya ce ta soketa. Fetowa tayi taga dajin tana kalle kalle, Ci tayi gaba kadan ta hango hanyar garın da mahaifiyarta suke, tafiya take Sannu a hankali, har takara sa tin daga kofar garin taga mutane,Yayın da wasu ke gudu da kofin siyan koko, dik da haka bata damu ba, domin a ranta tasan da hakan zai kasance. Gidan su ta nufe a wannan hanyar taci sa'a bakowa, Gidan ta shiga da Sallama a bakın ta, Nabila ce ke alwala ganin najwa yasata sakin butar tana Fadin" Aunty Najwa umma, ya Faisal kuzo ga aunty najwa ta dawo. Da Sauri Umma, Fahad, Suka fito Suna kallo Najwa wadda take zubar da hawaye, ummar ce ta kalleta sai kuma ta rungumeta, umma ce tace" Fahad kai mata ruwa bayi ta watsa taci abinci.  Najwa ce tace" Umma kiyi hakuri ba abinda kawoni kenan ba, Umma nazo ne na ganku ke da Kannena, Umma tafiya zanyi domin kuwa baza ku lya zaama dani ba, Nidin da nake a kowane dare yanzu Chanjawa nake umma. Umma ce tace" Naji Najwa amma kiyi wanka kuma ki tabbatar kinci abinci, dik maganan da zamuyi Sai muyi, Najwa ce ta kalli fuskokinsu tace" Har yanzu baza ku daina kukan bako‘ daga nan ta wuce zuwa bandaki. Safna ce ta mike daga kan gadon tanayi tana doka hamma, kallon dakin tayı, kaya ne masu kyau brown colour wanda Suke da zane zane a Jikinsu. kallon rayyan tayi wanda yake tsaye yana kallonta ba ko Kunya baby tace" kafin na fito yakamata ka Samo mana abin ci dan kasan nagaji bakuma zan Shiga kitchen ba daga zuwana. Da mamaki yake kallonta, sai kuma ya fice take dik abinda ya faru a daren jiya ya fara dawo masa kamar yadda Abba ya kawo min ke zan kula dake insha allahu, ko kallonsa batayi ba tace"baka dauko min plate ba dan cin kazar, kallonta yakeyi, mikewa yayi ya fito a Fili ya furta" ya Ilahy Ita kuma wannan kuma ba kunya a tattare da ita. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel Page 20 Fitowa tayi tana kara kallon su fahad da suke tsaye, dakin da kayanta take ta shiga tana kokarin dakko kaya, wata 'yar yaloluwar diguwar riga ta saka, sai dai tana da kauri, ta yafa mayafin ta. A zaune ta gansu suna jiran fitowarta,tana fitowa ta zauna, umma ce ta mika mata kwanon koko da kosai a faranti, ci ta fara yi tana kallon gidan da kuma su fahad, lokaci guda hawaye ne ya gangaro mata ta kalli umma. Umma ta kalla tace"umma bazaku iya zama dani ba, murmushi wanda yafi kuka ciwo umma tayi tace"nasani najwa koma menene yake faruwa daku laifi na ne, ban duba mijin da zan aura wanene shi ba, bansan sana'arsa ba, bansan asalin sa ba amma na yadda na aure sa ba, kowane bawa akwai tasa kalar jarabar ni kuma tawa kalar jarabawar kenan najwa,haka kuma ga taku kalar jarabawar. Najwa ce ta kalli mahaifiyar ta ta tace"umma ki daina fadin haka, allah y tsara komai tin ba yau ba, dan haka abinda ya kamata kawai ki daina damin kanki, umma sallama nazo yi muku, domin kuwa a yau zan bar garin nan,umma indai na zauna bazaku iya zama dani ba. Fahad ne ya kalleta yace"amma najwa ya kike fadin haka, to ina zakije kenan,murmushi tayi tace"dik inda naje zan dawo, bazan fada muku inda zanje ba, sai dai ku tabbata dawowata zata dawo muku da alkhairi da kuma sabuwar rayuwa. Murmushi nabila tayi tace"to yah najwa idan kika tafi yaushe zaki dawo,najwa xe tace"bazan ce ga ranar dawowata ba amma kuma nasan dik inda naje zan dawo, kuma dik halin dana shiga bazan manta daku ba,umma dik wannan hirar tana jinsu ta kasa basu amsa. ☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Sakina ce ta kalli Abdullahi tana mai sunkuyar da kai tace"me za a dafa, cike da soyayya ya kalli sakina yace"yanzu ke zaki shiga kitchen a wanann yanayin, daga zuwanki jiya. Sakina ce tace"to menene dama ai aiki na ne, Abdullahi ne yace"dik da aikinki ne na barki ki huta, kuma fa baki da lafiya ko, saurin kare fuskarta tayi, daidai lokacin da wayarta ta hau kara, miko mata wayan ke kokarin yi yace'kayan kuka ga wayarki, dan naga har yannzu kamar marmarin kukan kike ko. Murmushi tayi ta kar6i wayan bata iya basa amsa ba,ganin umma ce yasata mikewa ta baar falon, sa a lokacin na lura, wasu coffee brown din kujeru ne, wanda na kasa tantance kyaun su da kuma fasalinsu,sai dan karamin dining a gefe daya, sai wata siriryar kofa, a takai ce dai falon yayi matukar kyau, gashi dan daidai azanci. Abdallah ne yayi murmushi yana mai shafa gemunsa, mikewa yayi ya shiga wata kofa, wadda na tabbatar da kitchen ne. Umma ta furta a hankali,umma lafiya qalau, umma kowa lafiya, shidin yana kitchen,banji mai umman tace ba tace"to umma, insha allahu, umma ina abba, kodan ma zan kirasa da kaina, dan nayi kewansaa, umma labarin yayi safwaaan shiru ko, sai kuma ta katse wayaaan. Zama tayi tana kallon wayar, tagumi ta zabga tana kallon screen din wayar,ta nausa a duniyar tunani, bata ji shigowa ba, sai ji tayi abdallah yace"baby yadai naga kinyi shiru,saurin janye tagumin tayi tana kallon gefe,murmushi yayi yace"naga alamun sai na karasa cire miki wannan kunyar ko,dariya tqyi tace"aa ba sai ka cire min ba ta fita, to fada min menene fadin abdallah. Shuru tayi can kuma tace" dama so nake gobe zanje makaranta, domin zan duba result di na, munyi exam ance ranar monday results din zai fito,abdallah 6ata fuska yayi yace"ni baby banason wannan karatun gaskia,saurin kallonsa tayi nan da nan idanunta suka hau kwal kwal kamar zatayi kuka,abdallah ganin haka yasa shi fadin shikenan, sai na kaiki ko, idan kin duba sai mu dawo gida, dariya tayi tana fadin"yawwa my sai kuma tai shiru. Abdallah gyara zama yayi yace"kinsan allah saikin karasa,sakina ce tace"na karasa me kuma nifa dama ba abinda zan ce, murmushi abdallah yayi yace"zancen kikeso yarinya idan baki karasa ba, bazan kaiki ba, dariya tayi tace"to ya hakuri my world,murmushi yayi sanann ya tashi ya rungumeta, domin tabbas yasan yayi dace da mata ta gari. 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 A lokacin da magariba na kawo kai, a wannan lokacin najwa ta mike domin tasani a wanann lokacin ne halittar jikinta zata chanja,kallon umma tayi wadda take girki gefe kuma nabila, take wani hawaye ya gangaro mata, ba zato kawai tazo ta rungumeta tana kuka mai ratsa zuciyar mai saurare,sakinta tayi nan ta fara soshe², tana kuka cikin abinda bai fi second 10 ba wata katuwar kura ta bayyana. Zabura nabila tayi tana kuka wiwi,kurar ce ta matso kusa da zainabu, fahad ne ya kalli najwa ya fashe da kuka yqna fadin"tabbas yaya najwa kinyi gaskia, bazamu iya zama dake ba. Umma yanzu ya zamuyi da ita ta a daga garin nn, umma ce ta kalli fahad, ta kalli najwa ta kuma kalli nabila sai ta fashe da kuka ta durkusa,tabbas gambo ka cuceni, ka zalunci rayuwata, bazan tta6a yafe maka ba,wani gurnani wannan kura tayi,sai ga hawaye ya zubo daga idanunta, nan ta nufi hanyar fita daga gidan. Gari ta fito tana tafiya a sannu a hankali, wasu dandazon yara da suke wasa, kallon kurar sukayi take suka dare suna ihu da iface iface, nan fa gari ya hautsine, yqyin da wasu ke kokarin kama kurar,najwa ganin haka yasa ta saka gudu, binta suke ta rasa yadda zatayi. Zainabu ce ta fito da yaraanta suka bi bayansu suna fadin"karku lahanta ta, ba kura bace mai cutarwa najwa ce, amma ina ba wanda yabi ta kanta, da kyar da sidin goshi najwa ta samu ta fada wannan katon dajin na bayan shagon mai nika. Zainabu ce ta zauna tana kara kallon wajen, wanda ta riga da ta tabbatar da cewa shikenan najwa bazata dawo ba,ta riga ta tafi,wani sabon kukan ne ya kara taso mata, wanda da kyar ta mike suka nufi gida. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 Page 21 Tinda ta samu tabar wannan kauyen taje gudu, ta kai kusan awa 2 tana gudu sannan ta tsaya, kasancewar jiyo karar mota da tayi,ta cikin ciyayin ta leka, nan ta gani ashe titi ne,gaba daya ba kowa ko haske babu, kasancewar karshen gari ne,sai da ta shirya sannan ta fita da wani matsiyacin gudu ta tsallaka titin, wani dajin ta shiga tayi tafiya mai nisa sannan ta samu kasan wata bishiya ta zauna tana fitar da huci. A can kuwa bayan an samu kurar ne ta tsere, a wannan dare al'ummar wannan kauye sukayi wa mai gari caaa a kofar gida,yayin da kowa ke tofa albarkacin bakinsa,maigari ne yayi gyaran murya yace"na saurare koken ku, sannan kuma a daren nan zaba toshe wancen dajin na bayan nura mai nika, sannan kuma mun zauna mun yanke hukunci cewa, zainabu da sauran yaranta 2 bazatayi yu ta zauna a garin nan ba, domin zamanta a nan hadari ga lafiyar mu, mu da yaran mu, domin indai najwa ta kara dawowa to tabbas sai dai buzun mu. Nan fa kowa ya fara cewa"eaa a koresu, kara ma su tafi mahuta da wannan bala'in,jin haka ne yasa zainabu mikewa tana mai share hawaye tace"ku kwantar da hankalinku, har abada najwa bazata dawo ba, domin kuwa a yanzu haka ma zuwan da tayi tazo tayi min bankwana, najwa ta tafi, nasan har abada ba lalle najwa ta dawo ba, somin itama tana jin tsoron shiga cikin al'umma. Kowa shiru yayi, can galadima yace"to ranka ya dade tin da har ta tabbatar da cewa najwa bazata dawo ba, ai bai kamata ace ta tafi ba,domin kuwa mu muna mata fatan dawowar 'yar ta ta, kuma bamusan nan gaba mai zai faru ba,liman ne yace"gaskiyarka galadima domin kuwa hadisi ne ingatacce daya ke cewa"kasowa dan uwanka abinda kasowa kanka, dik cikin nanba wanda yakeso' yar sa ta zama kamar najwa, dan haka ayi hakuri su zauna. Maigari ne yace"to kunji jawabi abin fadi kuma yana gareku,nan fa al'ummar aka fara cecekuce, da kyar aka tsayar da matsaya na zaman zainabu da 'yayanta a wannan gari,zainabu ce ta tashi tana kuka ta bar wajen, kowa na wajen ta basa matukar tausayi.Haka suka tafi gida sunayi suna kuka kasa² mai cin rai. 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Sanye take da wata English wear iya gwiwa kanta ba dankwali, a wannan daren haka ta kure kida cikin wakar KHAID (orobo),cikin sanyi jiki ya shigo gidan, sakin baki yayi yana kallonta, cike da 6acin rai yace"wai safna menene haka, me yake damunki ne?. Sororo tayi tana kallonsa,sai kuma naga taci gaba da rawarta,zuwa yayi ya kashe wakar, cikin zafin rai tace"uban wayace ka kashe min waka, rayyan mamaki karara a fuskarsa yace"safna iskancin naki har ya kai da ni zaki zaga,safna baki sanni bane, baki san wanene ni ba ko,kina dab da kikaini bangi na fara aikata miki abinda baki ta6a tinani ba.. Safna ce ta kallesa ta saki tsaki tace"and so what, kai nifa yanzu rayyan ko sakina kai, kaine zakai dana sani amma ni sam ba zanyi dana sani ba akan wannan maganar,murmushin takaici yayi yace"ashe ba banza ba da akace min baki da kunya karna kar6i aurenki, amma dayake ni me biyayya ne ga mahaifin ki haka na kar6a. Dan karamin tsaki taja tace"aikin banza aikin wofi kai kaga zaka iya kar6a ai, kuma ka rubuta ka ajiye rayyan komin daren dadewa sai ka sakeni naje na auri muradin raina sadeeq, cikin jin haushin maganar ta ta, yace"ohhh shiyasa kika hanani hakki na, ashe wancan banza kike adanawa shi,shiyasa mana ba banza ba shisa kike kokarin sawa na sakeki, to ki sani a yau zan cire miki sha'awar son wani, kuma abinda kike takama dashi a yau zan rabaki da shi, ba takamar dai shi ba. Wani killer smile ya saki, cikin dan karamin lokaci ya danko hannunta,tana kokarin kwacewa amma sam ya kasa bata dama, kasancewar karfinsu ba daya ba,haka ya jata ya turata ya zuwa bedroom ya banko kofar da karfi. (niko nace maganin mara kunya kenan,rayyan bazai sakeki ba bare ki samu damar auren sadeeq,). 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Washe Gari Najwa ce ke tafiya Sannu a hankali a daidai bakin jejin nan, wajen Shiru ba kowa Sai "yan motoci kadan kadan da Suke wucewa ba Sosai ba, haka tayi, ta tafiya ga wata addababbiyar yunwa da take Cinta kamar tací babu. Tafiya take ba mutane gaba ba mutane baya. jikin wata bishiya taje ta zauna tana kallon motocin da suke shigewa da masu fitowa kadan kadan. Wata motace kirar Benx ta tsaya daidai najwa take, wasu mutane ne su biyu Suka fito Suna tallon najwan da hankalinta yana kan wata yar Shuka "yar karama. Karasowa dayan yayi dayan kuma yana tsaye a wajen motar yana kallon masu wuce wa, Dayan ne ya kalli najwa yace" yan mata me kikeyi anan, Dagowa tayi tana kallonsa, Saida ta gama kare masa kallo Sannan tace" yunwa nakeji murmushi yayi yace" tashi muje na baki abinci, ko a jikinta, mikewa tayi ta bisa tana kallon dayan mutumin, motar suka nuna mata ta Shiga, Suma Suka Shiga Suka bar wajen. To fah... Sun daukar Kansu bala'i Allah ya rabasu Lafiya. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDA MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 Page 22 Suna shiga bacci ya fara kokarin sace ta bata san lokacin da ta fara bacci ba, sukuma haka suka karawa motarsu gudu, sunayi suna kara kallon titi karsu hadu da jami'an kan hanya. Safna ce ke kuka wiwi,a kan gadon yayin da rayyan ya shiga bandaki, cike da murmushi a face dinsa, kallo daya na masa bayan ya fito na tabbatar yana cikin farin ciki,kusa da safna ya karaso yana fadin"madam yadai,yakamata ki tashi kije ki tsaftace jikinki, ko ba a ky miki bane, kodan nasan ke din 'yar malam ce an koya miki sai dai idan iskanci ne yasa kika manta ba ko ma nace shegen yawo. Kallonsa take domin yau ta kara tabbatar wa da kanta ta auri wanda ba shi tayi tinani ba, dik daukanta rayyan shiru shiru ne, zata iya juyasa amma ina yafi karfin ta, yafi karfin tinaninta,cike da hawaye shabe shabe tace"to ka taimaka min na tashi,shi kansa sai da ya kara fadin"me kikace,nima dai na kara kasa kunnena,maimaitawa ta kara yi a karo na biyu,wata mahaukaciyar dariyar ya saki yana fadin"bazan taimaka miki ba, kije ki kirawo muradij ran naki ya taimaka miki,mikewa yayi ya nufi wardrobe yana mai duba kaya domin tafiya office. Safna ce ta kallesa, yayin da take zubar da hawaye tana fadin"allah ya isa, wallahi rayyan ka cuceni ban ta6a tinanin haka kake ba sai yau, kuma yadda ka azabtar dani ka sani sai na rama, kuma ramawar bazatayi maka kyau ba, dariya yayi yace"allah ko shikenan sai kiyi mugani, idan kin gama abinda zakiyi, koma nace idan kin nemi ni kin rasa to na tafi office. Safna da ba dan nasan duka haramun bane a aure da wanda ya isa ya hanani na dake ki, bara na kara fada miki, nidin mijinki ne, kuma sai da na biya sadakinki lakad, dan haka a yanzu haka ddik abinda nayi dake ba haramin bane, sai dai ma ki samu lada, lada mai tarin yawa, dan haka ki kula na fada miki,tsaki taja ta fara kokarin mikewa, ko kallonta bai ba shima yaci gaba da shirinsa. Yana gama wa yasa kafa ya fice daga gidan yana kiran"abdallah gani nan dan allah kayi min uzuri na tsaya,banji me yace ba ya katse wayaan kamar yadda ya saba, motarsa ya shiga ya bar gidaan, ya bar safna da kuka. Sai da ta tsaftace jikinta, da kyar ta koma gadon bayan ta chanja blanket ta kwanta yayin da zazzabi ke barazanar daukarta,tanajin karar waya amma ta kasa ta6uka komai, haushin kowa takeji a yanzu haka, shisa ko kallon wayar ma batayi ba. ☘️☘️☘️☘️☘️🍀🍀🍀🍀🍀☘️☘️☘️☘️ Dai dai wani katon gida suka tsaya suna kallon unguwar data kasance shiru,horn sukayi a wannan lokacin ne aka bude musu suka zura hancin motarsu, sunayin parking dayan ne ya fito ya dauki najwa cakk ya huce da ita zuwa wani katon daki wanda a kalla yaran ciki zasuyi 10,ajiyeta yayi ya fice daga dakin yana kallon sauran yaraan da dik sun kasance mata. Bacci takeyi bilhakki da gaskia, har da mafarki,baya da kamar mintuna 50 ne ta tashi tana kalle kalle, ba wanda tayiwa magana, haka ba wanda ya mata magana. A ranta tace"ohhh yau kuma inda allah ya kawo mu kenan,bakusan waxece ni ba, shisa kukayi kokarin dakko ni, amma da kunsan wacece ni da baku dakko ni ba, amma ku kwantar da hankalinku na kusa gwada muku asaalina. Da wanan tai shiru tana kallon sauran mutanen dakin,ita kuwa shiru tayi, suna nan zaune aka shigo kowa leda ce aka mikamasa, batayi wata wata ba, ta bude ta fara ci,taci sosai amma dayake abincin yana da yawa ta kasa cinyewa,haka ta hakura ta ajiye sauraan tana kara kallon yaran dakin. Ganin sun bar abinci ne yasata tashi ta fara hadewa da sauran ruwan, a ranta ta furta"wannan abincin zai min amfani a inda ban zata ba,tattarewa take, wata 'yar yarinya ce tace"baiwar allah so kike ne, kallon yarinyar tayi ta gyada mata kai dan batasan magana, taya ta tayi nan ta debe ta adana. Sai da suka gama sannan najwa ta kalleta tace"ke kuma baiwar allah' yar ina ce? Ya sunanki kuma? Murmushi yarinyar tayi tace"sunana Nanah ni kuma'yar gombe ce, kallon yarinyar ta kara yi a karo na biyu, sai kuma a zuci tace"gombe inda muka baro, inda nake da burin zuwa kenan,haka suka ci gaba da hirar su. Samaiha ce ta fito daga gidan, bayan ta kalli abbah ne tace"masa to abba mu zamu tafi sai dai muce allah ya kaddara saduwarmu sai mun dawo, abba ne ya mike bayan ya shafi kan 'yar tasa yace"to samaiha allah ubangiji ya tsareku, dage da addu' ah da zikirin safiya da maraice, domin karo ne babba, samaiha ce tace"insha allahu abba. Juyawa tayi wajen aminatu tace"umma zamu tafi, umma da murmushi tace"sai yaushe kuma zaku waiwayo kasar tamu, samaiha ce tace"umma zamu dawo bazamu dade ba inssha allahu, daga nan sukayi sallama suka fita daga gidan zuwa filin jirgi. Aminatu ce ta shigo falon, turus tayi tana kallon habiba da waya a hannu tana kara danna wani kiran,aminatu batayi magana ba ta hau step ta wuce zuwa falon ta. 💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮 Gaba daya wajen ihu aka saka yayin da kurar ta kame tana kallon su daya bayan daya,jin ihun su ne yasa aka bud3 dakin, wanda ya bude dakin kurar naga tayi tsalle ta cafki wuyansa,cikin kankanin lokaci ta cijesa, haka ta fice daga dakin, sauran yaran suka bi bayanta. Sai da ta lahanta mutanen gidan sanann ta juya ta kalli sauran yaran, nan da nan ta saka gudu, a wanann duhun gudu takeyi, gudu sosai gudun da ban ta6a ganin tayi ba,wani wawan tsalle tayi ta haura zuwa wani daji da yake kusa da wani dan karamin gini. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 Page 23 Sai da gari ya fara sha haske ya fara bayyana lokacin ne na lura da dajin, dajin ya kasance mai duhu ne ga ciyayi ta ko ina,can na hangota a zaune tana cin abinci, abincin jiya nagani tana ci tana kara kallon dajin, sai da tagama ta kwanta bata ankara ba bacci ya fara dauketa. Wani kuka ta jiyo yana tashi,wani irin kuka mara dadi, mikewa tai tana bin baya kukan, inda ta jiyo kukan nan take bi, tafiya takeyi batayi wata kyakkyawar tafiya ba ta hango dandanzon tsuntsaye a wani katon fili, bin wajen tayi lokaci guda tsuntsayen suka dare kowa ya tashi sama firr. Sai a lokacin takalli kasa, mamaki ne ya bayyana a fuskar ta, a fili tace"mutum anan,ohhh kumakallesa kyakkyawa,wata zuciyar ce tace mata"kodai ba mutum bane, dan karamin tsaki taja tace"inma ba mutum bane ni ina ruwana, kokarin tashinsa take amma takasa,komai ta tina. Can kuma naga ta dawo da ruwa a hannun ta, saurin yayyafa masa tay, amma bai farka ba tsugunnawa tayi ta da bude bakinsa ta tsiyaya masa ruwan, wani tari ne ya turnike sa a hankali kuma tarin ya tsagaita, tsayawa yay, yana kallonta, take dik abinda ya faru ya fara dawowa kansa. Saurin zabura yayı yana fadin" Umma, Abna, gabas, yamma kudu, arewa yake dubawa amma baigan sa a hanyar da yake tinani ba Najwa cike da mamaki take kallonsa, gani tayi, kuma ya zauna yana kallonta Cike da mamaki Shima ke kallenta, an rasa wanda zai fara magana Da kyar najwa tace" waye kai, Safwaan Cikin mamaki yace" Abba Sai kuma yace" auh ke wacece, wa ya kawoki nan, meye Sılar zuwanki nan dajin da babu kowa, najwa kallonsa tayi Sai kuma tace" Mahaifina ne sila kome ne ne ya faru Shine sila. Safwaan ne ya kalleta yace" karki fadam maganar banza kamar ya mahaifin ki ne sila malama ki fada min wacece ke, murmushi najwa tayi tace"dama nasan ba lalle ka yadda ba amma ka sani cewa mahaifina ne silar shiga wannan rayuwar dana tsinci kaina, shi ne silar komai. Amma kai wanene,me ya kawoka wannam dajin da babu kowa a ciki,safwaan cikin mamaki yace"a ina nake yanzu,najwa cikin magana kasa kasa tace"katsina muke,wani kuka ta jiyo daga can nesa, hakan yasata saurin mikewa, kallon safwaaan tayi tace"mike mu bar wajen nan yanzu domin dajin nan cike yake da ababen ban tsoro,safwaan ya tsorata haka yasa ya mike yana mai kama hannun najwa,kallonsa tayi kamar tayi dariya, komai ta tuna kuma sai ta fasa.  Da Gudu Suke fito daga wajen, gudu suke amma Wannan kukan na binsu, cikin kankanin lokaci Wannan wadansu irin halittu suka kewayesu Suna kallonsu, tsintsaye ne amma kamar ba tsuntsaye ba Saidai kowanne da Fuka Fukai a Jikinsa. Najwa Cikin lokaci guda idanunta ne suka sauya kala daga farare suwa bakake wulik ganin haka yasa wannan halittu dare wa kowa ya kama gabansa, ganin Sun kama gabansu ne yasa najwa Jan hannun safwaan suka cigaba da tafya, basu dade Suna tafiya Suka fito bakin titi, safwaan yana ganin haka yayi handala ga allah dayw kubutar dashi, tafiya Suke ba wanda yace da wani komai. Daidai bakin tasha Sukazo wucewa Safwan ne wata dabara ta fado masa ya kalli najwa yace" baiwar allah dantsaya anan yanzu zandawo, bata basa amsaba ta saki hannunsa. Cikin tashar ya Shiga yana kara kallon najwa a ransa yace" wannan ai Itace wadda nake gani mafarki, dik da haka bai gasgata hakan ba, wajen wani mai pos ya tsaya, hakan yasa ya bar zancen. kallonsa yay bayan Sun gaisa yace" Dan allah dan allah malam waya nake So zanyi, za'a turo min da kudi da fari mai pos din bai yadda ba, daga baya kuma ban san me ya gani ba, sai ya mika masa wata keypad,da Sauri Safwaan ya karbi wayan ya matsa gefe. Numbern Abbah ya saka ya fara kokari kiransa, ya kirasa a lokacin abba yana driving ganin numbern ba Suna yasashi bai daga ba ganin har anyi kira 3 yasa Shi yin parking, Daga wayar yayi yakara a kunne, jin muryar Safwaan da sauri yace Safwaan, Safwaan, Safwan na hawaye yace "Na'am Abba, Abba na kubuta, Abba yanzu haka Ina katsina, Abba ne yace" ok to ok to yanzu ya kakeso ayi, So nake na ganka ka dawo a yanzu tinda yanzu Safiyan tayi. Safwan ne yace" abba bazaiyi yuba Sabida wata yarinyace ta Ceceni, Abba ne yace karka damu bara na tura maka kudi ku taho tare da yarinyar da ta cece ka domin na tabbata akwai wani abu, Safwan ne yace" amma da alama Abba tana cikin matsala, Abbane yace" Naji Safwan ka hanzarta dawowa gida tare da yarinyar nan. Sai da ya gama bawa abba labarin yarinyar Sannan abba yace" to shikenan yanzu bawa mai wayar, safwan mikawa mai wayar yayi Sannan ya koma gefe ya dan dauki lokaci Sannan ya katse, baya da kamar mintuna 10 naga ya kirgo wasu bandir na kudi ya bawa Safwaan yayin daya masa godiya ya Juya ya koma wajen Najwa. Karasawa yayi yace" baiwar allah na barki kina jira ko, dan allah ya hakuri, amma ya Sunanki, kai tsaye tace! Najwa kaifa, Safwaan ya bata yana kokarin zama,yace" amma Ina zakije a hankali tace" masa Gombe, da mamaki yace" ni kuma kaduna, murmushi tayi tace "masha allah a ranta a fili kuwa murmushi tayi, Safwaan ne yace" to zaki lya bani labarinki, A' wajen wasu Siraran hawaye Suka zubo mata, anan ta basa labarinta. cikin tausaya wa yace" tohm karki damu zan taimaka miki,kamar yadda kika taimaka min, In Sha allahu kuma zaki warke, murmushi, Najwa tayi tace! kada ka taimakeni har sai naje ga mahaifina wanda ya zama Shine sila na wannan abin daya Faru da ni. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 Page 24 Safwaan ne yace"amma najwa da zaki bi ta tawa da kin kyalesa da mahaliccinsa, domin kuwa allah yana ji yana gani, kuma dik abinda mitum ya aikata allah yana madaka ta yana jiransa,najwa ce ta kallesa sai kuma tayi shiru tana tinanin maganarsa, har ta bude baki zatayi magana yace"najwa indai tinanin ki yadda halittarki take canjawane ki kwantar da hankalinki domin ni da kaina zan sama miki lafiya. Kallonsa take sai kuma tace"amma dik da haka zanje zuwa ga mahaifina, domin sai na tambayesa dalilin dayasa ya maidani rabi mutum rabi dabba, tin bayan dana shekara 10 nake fuskantar matsaloli a cikin rayuwa na daga wanann sai wannan, dan haka tabbas zanje garesa, safwaane ya kalleta yace"naji zakoje gareta, yanzu zaki ci abinci"girgiza masa kai tayi tace"naci abinci tin ba yanzu ba. Safwaan a karo na 2 yace"bakyajin yunwa ko, gyada masa kai tayi alamun eah, kama hannunta yayi suka mike suna kallaon garejin, cikin kankanin lokaci suka samu mota har kaduna,najwa ce ta kallesa tace"kada mu hau wannan motar domin kuwa a kowane dare ina chanjawa kuma na tabbata daga nan kafin muje kaduna dare ya raba kuma a wannan daren nake komawa kura. Dan haka mu hau wadda zata kaimu kano, daga nan kuma sai mu kwana, washe gari kuma sai mu dauki hanyar kadunan, safwaan kallon ta yayi, tabbas ya tausaya mata, amma ya sani dole sai dai ayi ta tan, dan haka kuwa nan suka hau motar kano wadda tana cika aka tashi, tafiya ake yayin da kowa ya fara bacci, najwa sai da tafiya tayi nisa sanann ta kalli safwaan tace"amma kuma kai baka fadan naka labarin ba. Safwaan ne yayi gyaran murya yace"labari na kusan iri daya ne da naki, sai dai ba irin naki bane, najwa labari na mahaifi na ne silar komai, shi ne ya kawo ni nan dajin, domin a tinaninsa ba wanda zaizo gareni,sannan yayi min wani irin siddabaru da bazanji yunwa ba, bayan ya saka yaronsa ya dakko ni ya kawo ni nan dajin domin yasan ba wanda zaizo ya taimakeni. Na dade a wajen shisa na tambayeki yu nawa ga wata, da kika fada min dana kirga kwanakin a yau kwanana 10 cif, kuma a yau kika taimakeni, shisa sai da na rama sallolina sannan na dawo kika bani Labarin ki, labari na ya fara daga sanda umma ta haifeni, umma ita ce mahaifiyata, sunanta ameenatu bara na baki a gurguje. Sunan mahaifina Alhaji Muttaka, mutum ne wanda sam bashi da matsala da mu, bayan haihuwata da shekara 10 anan ne yaje ya aro wata mata mai suna jamila, jamila ta kasance makirar mace ce, domin sai da tasan yadda tayi ta kori mahaifiyata daga gidan mahaifina sanann kuma ta bimu da sharrin cewa ni ba dansa bane, dik da haka mahaifiyata bata musa ba, saboda tasan da cewa jamila asiri tayiwa mahaifi na. A haka da wananna tsana mahaifiyata bayan tayi idda allah ya futo mata da miji mai suna alhaji Suraja, wanda muke masa lakabi da abbah, ya aureta kasantuwar matarsa ta mutu a sanadiyyan haihuwa, shi ya rikeni ya reneni har na kai zuwa wannan lokacin, jamila tin tanyin asiri a boye har sai da tazo ta saka mahaifina shima a harkar asiri. A baya bayan shekarun nan mahaifin na ya samu matsala ta karayar arziki har bokansa ya gaya masa labarin sai dai ayi amfani dani wajen asiri domin dukiyarsa ta hauhauwa,tin lokacin da mahaifina ya saki mahaifiyata bai kara dawowa gareni ba har sai da na cika shekaru 25 sannan ya zo wai a basa dansa, inda anan ne umma tace ita bata yadda ba. Bayan yaga da gaske umma bazata yadda bane yasashi tafiya wajen bokan har akamin asiri, a dik lokacin da wani abu yazo faruwa to wasu sassa na jikima na chanja launi kamar idanu da hannuwa na, ga wani sabon karfi da nakeji kamar zan tashi sama,bayan tsaown shekara 1 anan ne abbah ya samuya karya tsafin nasa sannan kuma ya ke bani magunguna, amma baya da kamar wata 2 anan ne asirin ya kara shuga jikina wanda har yafi na da ma karfi, shi ne dalilin guduwa na da zuwa wajen mahaifina muttaka, inda anan ne yasa yaronsa mai suna tasku ya dakko ni ya kawo ni nan,ya kuma shaka mani magani da zummar bazan ta6a ku6uta ba, domin bokansa yace"inda na ku6uta to zai talauce, talauci mai tsananin gaske. Mahaifiya ta tana da kishiya sunanta habiba tana da yara 2,daya sakina daya safna, sakina ita ce mai hankali kuma a wajen ummana take da zama tin bayan da tayiwa 'yar ta aure' yar wajen abba wato kanwata samaiha, yayin da it kuma safna bata da kunya ko kankane, kuma sam bata girmama kowa. Juyawa yayi yana kallon najwa da bacci ya dauketa, kallonta yaje yayin da take bacci sannu a hankali,tsayawa yayi yana karewa halittarta kallo,yayinda take da ciar gashin gira amma ba irin cunkus din nan ba, sai gashin ido wanda ya kasance madaidaita, da hanci da kuma dan karamin baki, kallonta yake a take shima ya kwantar dakia ya runtse idanu yana tinanin rayuwa. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 Page 25 Da gudu ya shawo kan motar yana danna horn, mai gadi da sauri ya bude masa yana masa barka da zuwa amma bai samu ya amsa ba,cikin gidan ya shiga, habiba ya fara gani a falo, amma bai mata magana ba yaci gaba da hawa step na dakin aminatu,a falonta ya ganta tana rike da hoton safwan ta zabga tagumi. Abba ne ya karasa bayan ya dauje mata hoton ne ya kalleta, sanann ya yajata ya zuwa dakin ta, bayan ya sawa kofar key yace"albishirinki, ganin fuskarsa wasai yasata fadin"goro abban samaiha,murmushi yayi sai da ya kalli ko ina sannanyace"kinsan da cewa safwaan ya kubuta, da sauri ta kalles tace"kamar ya abbah, kana nufin ya fita daga bala'in muttaka. Abba ne yayi murmushi yace"tabbas domin indai ya dawo ba tare da sanin wani ba, maganin dana hada masa, indai yayi amfani da shi yadda akeyi, to insha allahu rabby allah zai karesa,kuma ba abinds muttaka ya isa yayi masa,umma kasa tayi take wani zazzafan kuka ya kwace mata, cikin kukan takewa allah godiya hadi da kirari,domin tabbas tasan ikon allah ne ya sa shi ku6uta, bayan muttaka yace"bazai ta6a ku6uta ba. Abba da kyar ya lallasheta, nan fabtace"sai ankira saa, abba ne ya kalleta yace"karki damu nan ya bata labarin yadda sukayi dashi,sanann abba ya kalleta yace"sai ko eufe bakinki kar wanda yaji wannan maganar har sai ya gama amfani da maganin, sanann ba wanda zai san ya dawo, umma ce tace"insha allah ba wanda zai sani, dagani sai kai abba, daga haka ya bude kofar dakin nata. Turus yayi ganin habiba tana kokarin zama,kallonsa tayi shima ya juya ya kalli aminatu da take zaune, saurin kullo kofar yayi yace"me ya shigo dake wannan falon, shiru tayi tana kallonsa, can kuma tace"wallahi sam alhaji ka bani kunya, ashe dama a ranar kwana na wajen aminatu kake zuwa, kana cin amana ta, amma sam baka min adalci ba, tsayawa yayi yana mai kara kallona. Abba bai biye mata ba ya huce yabar falon, domin sai yanzu hankalinsa ya kwanta da bataji me yaje ya gayawa aminatu ba,a ransa ya furta"lalle habibah baki da hankali,ke abinds ya dameki kenan, dakinsa ya shiga yana kallon dakin sai kuma ya samu wata kujera 1 sitter ya zauna yana mai jan numfashi. Habiba ce ta kutso kai ta kallesa tace"wallahi surajo gidan mu zan tafi na barku kai da waccen shashashar da kakeso, bai kalleta ba, bare tasa ran samun amsa daga wajen sa,juyawa tayi a fusace ta bar wajen tana kuka wiwi,mayafinta ta zara ta bar gidan, yayin da shi kuma bai hanata ba, domin shidai rigimar habiba ta ishesa. Tana fita ya furzar da iska yace"sai kin dawo allah ya rakataki gona, daga nan ya juya ya kalli Agogon wayarsa, saurin mikewa yayi yana kallon lokaci domin ya tina zaije masalaci tafsiri, daga nan ya shige toilet. 💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮 Nabila ce ta kawarta 'yar mai gari suke tafiya kowacce da bokiti a hannunta,kulu ce tace"ohh ni nabila kinga wasa wasa har anyi sati daya da tafiyar najwa yayarki ko,nabila ce ta kalleta tace"to ya za ayi ko wane bawa yana da kalar tasa kaddarar mu kuma tamu kaddarar kenan. Da haka suka tafi har rafi,ruwan suka debo suka taho suna tafe suna hira sannu a hankali har suka iso mararraba daga nan kowacce ta kama hanyar gidansu,nabila tafiya take tana tinanin najwa da irin abinda tayi mata,da sallama ta shiga gidan umma ce zaune tana jan carbi da alama salla ta idar. Tana ajiye ruwan ta kalli umma, umma ce tace"yawwa zoki kar6a kije wajen mamman ki amso mana shinkafa sai mu dafa tinda fahad baya nan yaje kasuwa,nabilace tace"tohm umma haka ta kar6a ta tafi. 💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮 Sakina ce ta fito daga kitchen, gidan shiru ba kowa, wayarta ce ke ruri hakan yasa ta dagawa tana kallon screen din ganin an saka labiba ne yasata saurin dagawa tana fadin ai kin kyauta, yqnzu labiba sati nawa da auren nan amma sai yau zaki kirani, dama ai jira nake naga randa zaki kirani, banji mai labiba tace ba sai ji nayi sakina tace"dan allah ai kkuwa bara baby ya dawo domin ayau sai naje nayi register, kinsan yadda nake addu'ah kuwa. Ranann munje dubawa ba a kafe ba, amma bara na duba whatsapp group yanzunn nan kuwa ba tare da 6ata lokaci ba, sallama sukayi tana katsewa ta shiga whatsapp nan taga Sakamakon exam din ta wtih upper class, wani tsalle tayi bata san lokacin data mike ta fara rawa ba har da juyi. Lokaci guda take son kiran safna, zama tayi ta danna mata kira,sai da ta kusa katsewa sanann ta daga, murya can kasa tace"hello sakina, turus tayi tace"safna lafiya kike ne,safna cike da tsiwa tace"lafiya da ba lafiya ba ai bazan daga wayarba, kuma ke tsaya ina ruwanki dani har kike tambayar lafiya, aikin banza aikin wofi kiji da kanki na, banza kawai, kittt ta kashe wayar yayin da sakina tai murmushi tace"ohhh safna har yanzu bazakiyi dana sani ba, har yanzu abin naki ma bai chanja ba. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 26 Karfe 5:30 na yamma motarsu ta saukaa tasha a cikin garin kano, nafef ya tare suka shiga, yadanyi tafiya mai nisa daidai wani dan karamin gida suka tsaya, sallamar me nafef din yayi sanann ya juya ya sallami mai nafef din, Kallon sa najwa tayi tace"safwaaan yadai ina ne nan kuma,safwaan ne yayi murmushi yace"gidanmu ne gidan abbah ne,wani karamin gida ya kalla yace"najwa shiga kice ana sallama da mai gidan,kallonsa tayi ta kalli kanta sai a lokacin taji kunyar kanta. Murmushi safwaan yayi kawai ya karasa bakin kofar gidan ya fara knocking,shiru can kuma sai yaji ance ana zuwa, wani dattijo ne ya fito yana kallon yaron, da kyar tsohon ya dubesa yace"aa karka ce min dai Muhammadu ne, safwaan ne yayi murmushi yace"eaa wallahi baba bala,baba bala ne yace"aa to kace yau ka leko gidan naku, bara to na miko maka mukullin,shiga yayi bai dade ba ya fito yana mika masa mukullin, safwaan cike da farimciki ya kar6a yana bashi wasu kudade. Baba bala addu'ah yayi ta zubawa safwaan daga nan kuma ya koma,safwaan ne ya kalli najwa yace"ke sai yanzu zakiji kunyar kanki, zatayi magana ta fara jin canji a jikinta, cikin sauri tace"safwaan kai sauri ka bude,duhu ya fara yi,kokarin budewa yake, sai da ya bude suka shiga sanann ya rufe, kallonta yayi yana fadin"lafiya kike najwa, kokarin matsowa yakeyi amma najwa ta dakatar dashi, wani irin kaikaiyi takeji, a lokacin ta fara soshe soshe,wani kara ta saki a lokaci guda ta rikide ta koma bakar kura. Safwaan zabura yayi yana kara kallon ta, cikin yanayi mara dadi ya kalli kurar,yayin da kurar take fitar da wani gurnani mara dadin saurare,safwaan ne ya karasa ya bude gidan, yana dari dari da wannan kurar data bayyana a bayansa,yana budewa yazo ya shiga,kurar ce ta biyosa tana fitar da wani gurnani mara dadin saurare,shiga tayi har lokacin a tsorace yake, zama yayi yana kallon kurar,kurar ce ta matso kusa da shi tana fitar da gurnani, matsowa tayi tana kara kallon sa, ganin a tsorace yake yasata koma can bayan wata kujera ta zauna. Sun dau tsawon mintuna a haka sannan ya lura da kurar ta rufe ido, a hankali ya tashi ya shiga wani bedroom tare da saka masa key,yana shiga ya zauna yana jimamin yadda najwa kyakkyawa ta chanja daga ita zuwa kura,sai kuma ya tashi ya tafi bandaki. 💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮 Aminatu ce ta fito daga dakin ta, jin dakin shiru hakan yasa ta kara fitowa, ba kowa dan haka ta zauna tana kallon television fuskar nan dauke da farin ciki,jin ana kiraye kirayen sallar maagariba yasa ta mikewa ta huce zuwa dakin nata. Tana idar da sallar magariban ta fito dakin safwaan ta shiga,nan ta fara gyarawa tana kara goge wa,kallon hotunan da yake zanawa tayi, zama tayi tana kara kallon hoton, lokaci guda ta tsinci kanta da kallon zanen hadi da murmushi, ta jima a dakin sannan ta fito ta shiga kitchen domin hadawa abbah tea din sa. Tana fitowa ta shiga dakin abba,a zaune ta gansa a kan sallaya yana karatun alkur'ani mai girma, ajiye wa tayi ta koma gefe ta zauna, tana hangen hangen habiba ko zata ganta amma shiru, sai da ya kai ayar karshe sanann ya ajiye alkur'anin ya dubeta yace"ameenatuh, murmushi tayi tace"naaam abbah,flask din shayin ta dakko tana mai tsiyaya masa ruwan shayin, dayake fitar da wani irin kamshi. Abba ne ya kalli Agogon hannunsa yace"nikam kinga yaron nan shiru, Ameenatu ce tace"ea wallahi nima tinaninsa nake,sai kuma ya kalli wayar sa yace"bara na kira numbern daya kirani dazu, ya dauki wayan yana kokarjn kiran nasa. ☘️☘️☘️☘️☘️☘️🍀☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Gaba daya wani katon falo ne, kowa zaka ganshi zaune, yqyin da kowa sanye yake da kaya mabanbanta,can gefe daya idanu na suka sauka akan alhaji gambo ya harde a kujerun dakin. Wani mai kaya bakake ne ya mike yace"za a gabatar da shugaban kungiya a yau, sannan kuma za a yi nadin shugabancin sa wani satin, akwai sharuda da ka'idoji kamar yadda wannan kungiya tamu ta tana da, alhaji gambo ka sani kaine shigaba kaine wanda zaka jagorance mu, amma kafin nan bara mu fadi, kaidoji kamar yadda suke a littafin mu na shugabanci,wani katon littafi ne ya bayyana a gaban mai bakaken kayan. Katon littafin ya bude ya kalli alhaji gambo sannan ya kalli sauran al'ummar wajen yace"kamar yadda wadan nan dokokin suke, na farko shugaba zai bada yara guda 2 daga cikin yaransa, sannan dik abinda ya aikata kar ya kara tinaninsa ko kuma yayi ganganci kallon wanda yayiwa aikin,na 3 karya kuskura abinda ya faru shekaru masu yawa wanda ya aikatawa hakan ya dawo masa,na 4 kuma dole ne ya bada kyautar jini ga kowane dan kungiya domin zuwa dayi wa gunkin mu wankan jini, na karshe kuma shi ne mai muhimmanci, karya kuskura is koda wasa su hadu da wanda yayi wa tsafi ko sihiri idan ba haka ba a wannan ranar zai mutu. Gaba daya wajen ihu ya dauka kowa na fadin"alhaji gambo sai kayi, sai kayi mai girma gunki yajaka daga nan har zuwa tsawon ran da alhaji dahir yayi, daga nan kuma aka tafi ciye ciye da kuma surutai. Alkalamin Queen Waleedah *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 27 Tin bayan sallar asuba daya fito yayi sallah ya zauna yana kallon awannan kurar, yayin da gari ya fara sha ne a take wannan kura ta zabura ta mike, cikin wani irin yanayi ta fara gurnani hadi da fitar da wani hawaye daga cikin idanunta, abinda ya bawa safwaan mamaki kenan a take a wajen ya fara karanto kowace irin addu'ajh da take fitowa daga bakinsa, a lokaci daya gurnanin ya tsaya, bude idanunsa yayi a take yayi tozali da najwa tana kuka. Hakan ne ya basa damar karasawa wajenta,dagota yayi, yayin da ta tafi zata fadi yay saurin riko ta, jijjigata yake amma shiru, da sauri ya ajiyeta ya fita zuwa tsakar gidan, sai kuma ya dawo ya shiga kitchen, cup ya samu ya debo ruwa sannan ya shiga tofa ayatulkursiyyu a ciki, sai da ya gama sanann ya fara shafa mata a fuska,firgigit ta dawo tana fitar da numfashi. Kallonta safwaan yayi yace"sannu gyada kai kawai tayi,sai kuma yace"kije ki wanka sai kiyi sallah, rike baki tayi ita har ta manta rabon da tayi wanka ma, dan haka yana nuna mata bandakin ya huce ya fita daga gidan,bandakin ta kalla da kyar ta hangi bokitin hakan yasa ta janyo, murda kan famfon tayi a take ruwa ya zubo, sai da ta cika shi tsaff sanann ta fara kokarin wankan. Bata dade ba ta fito tayi sallah, sannan ta zauna a kan sallayar tana duba hijabin da ga gani, a ranta tace"ko ina safwaan ya samo hijabi kuma, batasan akwai hijabi ba a gidan, sai kuma ta furta"ya allah meyasa yau nafijin azaba akan kowace rana, meyasa yau naji ni da zan koma mutum kamar ana ciremin wani abu a jikina, shiru tayi jin motsin safwaan, hakan yasa ta saurin kwanciya da rufe idanu kamar mai bacci. Safwaan ko da ya shigo yaga tana bacci kayan ya ajiye a kan kujera sanann ya shiga bedroom din daya kwana a ciki,sallayar ya nade ya maidata cikin wardrobe, sannan yaja towel ya shige bandaki. Najwa ce ta tashi ta kalli ledan,kamar wata mai Hannun mayen karfe haka ta bude ledan, ganin doguwar riga mai kyau tayi, hakan yasa ta saurin dauka da sakawa hadi da daukar dan karamin mayafin ta saka a jikinta,tsayawa tayi tana kallon kanta, domin ita kam abin har mamaki yake baya yau ta saka sabin kaya. Ba 6ata lokaci yana fitowa yaga ta saka kayan, a ransa yace"ai kam kayan sun miki kyau,sai kuma ya tahio ya janyo ledan, kallon yayi yace"zo ki break sannan mu tafi ko, tsayawa tayi ita dai batasan me yake nufi ba, amma taga ya bude abinci hakan yasata gane cewa ashe abinci zasu ci. 💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮💮 Safna ce ta mike daga baccin da take,sai kuma naga ta janyo akwati,tanayi tana dibar kaya hadi da zumburo baki, rayyan yana daga toilet, yace"baby safna bani towel, banza tayi dashi,jin bazata bashi ba ne yasa shi kokarin zuro hannu da jan towel din. Fitowa yayi yana kallonta, abin ma dariya ya basa amma ya kanne yace"ke kuma ina zakije,ta6e baki tayi tace"gidan mu mana, ko ina da wani gida dayafi namu ne, rayyan ne yace"kina dashi mana tinda ga gidan mijinki uban 'yayanki ba. Dan karamin tsaki taja, taci gaba da zuba kayanta,rayyan bai hanata ba domin yasan ba hanuwa zatayi ba, sai da ta gama komai sanann ta juya ta kallesa tace"bani takarda ta, dsn wallahi yau sai ka sakeni, maimakon yaji haushin abin, dariya yayi yace"to kije gidan anjima zan kawo miki takardar insha allahu,ko kallonsa batayi ba ta fito daga gidan, tana yi tana murmushin samun nasara, yayin da rayyan a daki ke wani killer smile da shi kadai yasan mai yake nufi. Tana fitowa ta tari mai nafef ta shiga, unguwar da zai kaita ta fada masa nan suka fara tafiya,sun danyi tafiya sanann Yazoo inda zata sauka,jakarta ta cire ta mika masa kudin, sai kuma naga ta tsaya tana kara kallon gidan nasu, knocking ta fara,gate man ne yace"ima zuwa,bai dade ba ya bude mata, da mamaki karara a fuskarsa yace"hajiya safna lafiy dai ko. Cike da tsiwa tace"daba lafiyan ba ai da bazaka ganni anan ba, kuma naga ai gidan uba na ne ina da ikon da zan iya zuwa a dik lokacin da naga dama, ko kuma nace a lokacin da nayi niyya, fuuu ta huce, gate man dariya yayi yace"haba safna bani na kar zomon ba rataya aka bani. Ameenatu ce zaune tana fadin"yanzu abba daka barta ta tafi yashe zakaje ka dawo da ita,abbah ne ke kokarin daga waya yace"ameenatu ba wanann zancen ba, indai yarinyar nan ta kuskura ta dawo ni da ita ne, aminatu ce tace"aa abbah ba haka za ayi ba, ka kyaleta a biyo mata ta inda bata yi tsammani ba, ba zaman gidan take so ba ka kyaleta kawai ka barni da ita dan allah. Daidai lokacin da abba ya daga waya yana fadin"karka damu kawai ka kyaleta, zaka iya shiryawa ka tafi idan kaje ka gama ayyukanka sai ka dawo ka dauki matarka, badai sati 2 zakayi ba karka damu,kallonsa umma tayi tace"to ka gani ka kyaleni da ita, daidai lokacin da safna tayi sallama ta cuso kai. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 28 Wani mugun kallo abba yayi mata, a lokacin ne tasha jinin jikinta, domin ta sani a iya tarihin rayuwarta indai abba yayi mata irin wanann kallon to akwai abinda zai biyo baya, kallon umma tayi da a lokacin tayi murmushi tace"aa safna kece lale marhaban da autan gidan nan,a lokaci gida kuma taji wani sanyi a ranta, tinda ko ba komai ita bata bi ta da kallon sharri ba. Jin wayarta ba kara hakan yasa ta janyota daga jakan ta kall, ganin umma yasa ta dagawa tana fadin"hello umma kina ina ina cikin gidan, daidai lokacin da abba ya mike ya zabga mata mari, sanann ya daga zai kara amintau ta shigo tsakani, ta fara hadasa da allah da annabi,kallon safna yayi sannan uace"ki bani wayarki tin kafin na miki illah, jiki na rawa ta ta mika masa. Kallonta yayi yace"sam safna kinji kunya wallahi, karki manta kin girmi sakina, amma sakina tayi zamanta ke kin kasa, kodan ba komai bane illa huduvar uwarki, to ita kanta uwar taki bata gidan, itama ta tafi nasu gidan, dsn haka indai gida ne ki zauna gaki ga shi nan, kuma wallahi koda wasa naji ance kin saka kafarki a waje, to ki tabbatar da cewa ni da ke ne, dan bazaki maidani mutumin banza ba, ki zauna har kiyi iddah tinda haka kika za6a, shashashar banza. Wuceta yayi, ai da gudu ta huce ciki ta bar akwatin tata a wajen,dakinta ta shiga ta fada kan gado,kuka ta ke bilhakki da gaskia, shikenan yanzu, shikenan ta kare min, ya hanani ganin sanyin idaniya na, wayyo sadeeq, shikenan sadeeq, sadeeq ka jirani zanzo gareka, haka umma taje kai mata akwatin taji tana wannan kalaman. Umma ce tace"haba safna, saurin dakatar da ita safna tayi tana fadin"koma menene ai kece kikaja, kuma ko ma menene ke kika saka abba ya saki mama, kuma wallahi baza ta6a yafe miki ba,kuma karki saka ran cewa zan daukeki a matsayin uwa dan ni bazan iya hakan ba,umma ce tai murmushi ta tashi ta fita daga gidan. Baya da kamar mintuna 30 a zaune na ganta ta zabga tagumi,a ranta ta furta fitar ma da nake kokarin yi an hanani, to wai me abba yake nufi da ni ne,sai kuma tace"wallahi kome za a yi sai dai ayi, dan ni bazan iya zama da rayyan ba eheee. Karfe 2 motar su ta sauka a kaduna, daga nan taxi suka shiga sai da safwaan yazo unguwar su, sanye yaje da kana nan kaya, bakake ya saka wata p cap data boye fuskarsa, ita kuma najwa sanye da hijabi da riga doguwa,jin unguwar shiru hakan yasa shi jan hannun najwa yace"kinga wanann gidan kiyi Knocking kice kina neman najwa, najwa ce ta kallesa ta kalli gidan tace"nan ne gidan ku, gyada mata kai yayi. Knocking tayi, yayin da mai gadi yace"wacece, najwa a hankali tace"kawar safna ce, dan allah tana nan,bude mata yayi ya kalleta yace"ke kece kawar safnar,hade rai tayi tace"eaa ni ce kaje ka fada mata nazo,to mai gadi yace"sai kuma yace"amma wane suna za a gaya mata,cikin dan karamin lokaci tace"nabila, haka kuwa akayi ya huce ciki. Najwa ce ta juya ta kalli safwaan tace"ya shige fa ciki,safwaan ne yaja hannunta suka shigo gidan sannan ya rufe kofar, kafin mai gadi ya dawo yabi da bayan gidan. Koda mai gadi yaje falo ya kalli umma yace"wai hajiya wata ce ke neman safna, umma jin an ambaci safna yasata yin dogon tinani can kuma tace"kaje kace bata nan, sai kuma ta kalli mai gadin tace"mudi ka raba kanka da fishin alhaji, alhaji ya hana safna fita bare har ace wata kawarta tazo, mudi ne yace"to hajiya insha allahu za a kiyaye. Komawa yayi, sai kuma yaga ba kowa, hakan yasa shi sawa gidan lock ya zauna yana fadin"kai nima da fati nayi mamaki'yar karamar yarinya ace tana neman safna. 💮💮💮💮💮💮💮 Wata siririyar kofa najwa taga sun shiga sanan kuma taga sun hau wani step, wata kofa ta gani,mirdawa yayi a lokacin ta bude, wani sanyi ne ya dokesu,yayin da najwa ta lumshe idanu tana kara kallon dakin, komai gashi nan tsaf tsaf,kallon safwaan tayi tace"yanzu dama safwaan anan kake rayuwa, ohhh kalli gida mai kyau, sai kuma ta hau dariya, hadi da fadawa kan kujerar dakin. Safwaan ne ya shige ciki domin neemo wayarsa,yana shiga ya ganta akan table na wardrobe dinsa, kunna ta ke kokarin yi amma taki kawowa, hakan yasa shi sakata a charji yana kokarin cire kaya,yaji ana fadin safwaan! Safwaan!! Turus tayi sai kuma naga ta jiya ta koma da gudu,safwaan ne ya juya ya kalleta sai kuma yayi murmushi. Najwa kuwa zama tayi tana kara kallon wani zane da ta gani,mikewa tayi ta nufi wajen zanen inda aka tanada don zane kadai,kallon zanen take, wani zane ta hango take ta furta"kaii wannan kamar ni ce,murmushi tayi sai kuma tace"kai ba kama bace wannan ni ce, ba shakka ni ce,ta shagala da kallon hoton taji safwaan na fadin "najwa zo kici abinci. Juyowa tayi take ya kalleta ya kalli hoton, runtse idanunsa yayi sai kuma yayi saurin budewa yana fadin" ke ce dama, dama. Zan ganki a rayuwata,kece wadda kike zuwarmin mafarki,najwa ce ta kalle sa tace"ni ce kalli kaga, yayin data kara hoton da face din ta take komai ya fito, murmushi ne ya su6uce mas take ya karasa gareta yana rungumeta. Kamar yadda abbah ke fada hakan ce ta kasance tabbas najwa kina neman taimako na, nikuma zan taimaka mi ki, insha allahu zan taimaka miki, tabbas kece, jin ya rungumeta ta karfi ne yasa ta sakin 'yar kara tana fadin"kuma ka rungumeni da karfi,jin ta ambaci hakan yasa shi sakinta yana furta"astagfirullahil azeem. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 29 Baya da kamar mintuna 20 wayar yaje ya kunna, yana kunnawa nan fa messages,suka fara shigowa,kalon message din yake, sai da ya tabbartar da sun gama shigowa ne sannan ya dauki wayar, ko message daya bai duba ba ya tafi wajen calls, wata number da akayi Saving da abbah ita naga ya dannawa kira,abba yana cikin masallaci dan haka wayar tasa tana aljihu kuma a silents bai ji kiranba, dan haka sai ya kira umma. Umma tana kitchen tana kokarin dafa abinci ta jiyo ringing na wayrata Mamaki ne ya bayyana Fuskarta ganin numbern da batayi tinanin ganinta ba, Cikin zumudi ta daga wayar tana fadin" Safwaan safwan na bedroom yace Na'am Umma na dawo ina dakina tin dazu, umma ce tace tsaya, tsaya yanzu zan karaso, tṣaya ta kara fadi a karo na biyu, bata katse wayar sa ta nufi upstair, takawa take sannu a hankali har Saida taje dakin Safwaan kai tsaye ta shiga sai kuma tayi, turus ganin wata, kallon Najwa take da take sallah can a kan sallaya. Umma ce ta furta" Safwan, safwan nan ya Fito daga dakin, Umma kallonsa tayi tana zubar da hawaye kallonsa umma take ya rame yay, baki, Sanye yake da jallabiya Coffee, Umma ceta Shafa kansa domin tabbas tayi kewar Safwan. Najwa ce ta idar da Sallar tajuyo mikewa tayi zata gudu, Safwan ne yace" Najwa Ina zakije, murmushi Najwa ta kakalo tace" bako Ina, Ummace ko, Umma na wuni mun Sameku lafiya, Umma sakin baki tayi tana kallonta, ganin kamar bata gane ta ba, yasa Safwan Dakko zanen nan ya mikawa Umma, Saida ta karba Sannan yace" Umma duba da Lyau fuskar Ce kadai babu amma sak itace wadda nake nema. Umma ce ta karasa kusa da najwa Sannan ta rungumeta. Sai kuma ta sake ta tace"yarinya ya Sunanki, kasa tayi da kanta tace" Najwa,Umma ce tace" Najwa dik da ban sanki ba nasan kece kika taimaki safwaan amma kedin wacece. Najwa ce taja da baya ta fara kokarin barin wajen,ganin haka yasa Safwaan bude baki zai magana daidai lokacin aka bude kofan dakin, gaba dayansu kallon kofar sukayi, Safwan ne ya ruga hadi da rungume abba kamar wani yar, yayın da najwa ke kallonsa, Abba ne yadago ya kalli najwa in kalli Safwaan Yace" Najwa ko murmushi najwa tayi tace"eah abbah ina wuni, safwan ne yayi murmushi abba ya amsa da lafiya louh najwa. Baya da kamar mintuna 30 ne umma ce a dakin sakina tare da najwa a tsaye Umma ce tace kinga wannan dakin na 'yata ne sakina, kema ki zauna a ciki, har lokacın da allah zaiyi ki warke ki koma gidanku ko, murmushi najwa tayi, taci gabada murmushi. Safna tinda ta shiga dakinta bata fitoba har Sai da taji Cikinta na kiran yunwa kuma tabbatar da cewa yanzu an gama abinci, mikewa tayita fito tana zumbure zumburen baki, turis tayi ganin safwaan a ranta tace"kutmelesi wannan dan****yaushe ya dawo gidan sai kuma ta maze ta juyo ta dawo. Abbah, Umma, Safwan hadi da wata bakuwar fuska a dining, Karasawa tayi ta zauna tana kallon su daya bayan daya kamar bata Sansu ba, ba wanda yayi mata magana, kowa Idan ya gama mikewa yake yana barin wajen sai da ya rage daga ita Sai Safwan da najwa, safna ce taja tsaki tace" aikin banza kai kuma agola yaushe ka dawo gidan da baka da gado aciki, murmushi Safwan yayi yace" bakiso na dawo ba ko, mike wa yayi ya bar wajen najwa ce ta mike zata bar wajen safna ce tace" ke kuma fa, Najwa dariya tayi tace" lalle Safna baki Sanni bane, domin da kinsanni da bazaki taba yi min wannan rashin kunyar taki ba, Sororo tayi tana kallonta yayın da safna baki ya mutu ta rasa tacewa, cikin jin haushi ta daga hannu ta wankawa najwa mari. Safna ce tace"banyi lalacewar da wata can zatazo har ta gaya min magana a gidan ubana ba, dallah dubeki wata kucaka dake,ki kalleni da kyau ko ban baki shekaru 4 ba zan baki 3 amma kizo kina fadamin magana,najwa murmushi tayi tace"ki tabbatar da cewa kin taro wasa kuma ki nemo 'yan wasa tin kafin dare yayi miki, idan kuma ba haka ba ke zakiyi kuka da idanunki, aikin banza yiwa mutum aure amma ya kasa zama sai dai ya dawo gidansu yana gwada izza. Idan har ke kin yadda mace ce ai gadarar ki a gidan mijinki zaki gwadata ba anan ba,janyo najwa tayi hadi da kara wankawa mata wani marin, daidai lokacin safwaan ya karaso wajen yana fadin"ashe safna baki da hankali, mai najwa tayi miki har kike mata wanann marin,safna cikin jin haushin abin tace"na mara kuma wallahi dik abinda zai faru sai dai ya faru, murmushi najwa tayi tace"haka kika ce ko. Safwaan ne yace"aa njwa dan allah ki kyaleta, karki cutar da ita,najwa ce ta kallesa yayin da idanunta suka fara canja launi,a take a wajen ta zauna ta lumshe idanunta,safna kuma ta wuce tana kara kallonsu. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 30 Najwa ce ta kallesa tace"bakomai ya safwaan ya wuce,safwaan dik da haka bai yadda ba saboda shi yasan me ya gani a daren jiya, kiran abbah ne yasa shi mikewa ya bar wajen. A daki na hangesa an mika masa wata leda,abbah ne yace"kaji dai me na fada maka, sanann ita kuma najwa zan kira aboki na insha allahu zai taimaka mana, saboda wanann din aikin sa, aikin karya tsafi da asiri,amma naji kace sai dai da magariba tayi kar wanda yaje kusa da ita,murmushi safwaan yayi yace"eaa abba domin kowane dare tana komawa kura ne kuma abbah abin ba kyan gani,girgiza kai abba yayi yace"allah ubangiji ya tsare mana imanin mu da ameen safwaan ya amsa ya tashi ya bar dakin. Umma ce ta kalli abbah tace"nikam abbah ya maganar habiba naji kayi shiru kai baka dawo da ita ba,abbah ne yace"to ya kikeso nayi mata meenatu kinsan a yanzu haka ma bata kasar wai ta tafi nijar, zaro ido umma tayi zatayi magana wayarsa tayi kara,umma ya kalla bayan ya kalli wayar yace"kingani Mustapha ke kirana,dagawa yayi sai kuma ya tashi ya fita. 💮💮💮💮💮💮💮💮💮 Alhaji gambo ne kwance akan wani katafaren gado yayin da wasu 'yammata wajen su 5 ke a wajen, wasu na masa tausa, wasu suna masa fifita, yayin da dayar ke basa abinci a baki. Can cikin ransa ke fadin"tabbas na fara dandanar dadin shugabanci, domin kuwa wannan shi ne shugabanci,wata dariya ce ta kwace masa,, yayin da sauran 'yammatan su ma ke tasu dariyar, daidai lokacin da Agogo dakin ya buga, wasu' yammata ne suka shigo yayin da su kuma sauran suka fita. Baya da mintuna 40 ya fito fes sanye da wasu irin kaya wanda ba wanda yaje saka su sai dai idan mutum ya kasance shuga ba ne,kallonsa suke domin kuwa yayi kyau ba karya, kowa ya mike a wannan lokacin har sai da ya zauna sannan sauran suka zauna. ☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Abbah ne ya dawo yana kallon umma da har yanzu tana zaune akan kujeran, abbah ne ya dawo wajen zamansa yace"kinji yadda mukayi da Mustapha, zai turo da kayan aikin ni zan hada kuma yace"insha allahu indai akai mata aikin kwana 3 to wanann tsafin zai karye. Umma da murmushi tace"to allah ubangiji ya bata lafiya,abbah ne yace"ameen, daga nan suka canja hirar. Safna ce kwance tana tinanin muradin ranta wato sadeeq, dik ji tayi yau idan bata gansa ba akwai matsala, amma tasan ba yadda zatayi ta gansa dole sai dai idan ba kowa a gidan,mikewa tsaye tayi a ranta tace"gani ba waya bare ma naje na samu na gansa ko ta video call ne. Tana cikin wannan tinanin najwa ce ta bude kofar dakin ta ta shigo,hade rai safna tayi tace"uban me ya kawoki daki na,najwa ranta a hade kamar bata ta6a dariya ba tace"ubanki ne dan uwarki, an gaya miki ana dukana, to dik duniya uwata ce kadai take dukana na hakira, idan ba haka ba kuwa ba wanda ya isa wallahi,cikin kankanin lokaci ta gwara kan safna da bango. Safna wata karar azaba ta saki hadi da dafw goshinta, jin kara tayi hakan yasata saurin juyowa, ba kowa bace ke karar sai najwa wadda take soshe soshe hadi da fitar da wani marayaan kuka, wanda dik wani mai imani idan ya ganta sai ya tausaya mata, safna ce ke kokarin zuwa inda take, dai dai lokacin safwaan ya shigo yana dakatar da safna. Janyota yayi tana zuwa kusa dashi yayin da jini ke zuba a goshin ta, a lokaci guda najwa ta koma wata katuwar kura wadda safna bata san lokacin data fadi ba ta sume,safwaan ke jijjigata,umma da abba ne suka shigo dakin suna kallon najwa, abba ne ya kalleta kallo na tsanaki sannan ya dauki wayarsa, video yayi mata, yayin da suka fito, safwaan ne ya kashe wutar dakin ya rufo ya dakko safna. A kan kujerar falon ya ajiyeta sannan ya huce zuwa sama,wata yar box ya dakko, daidai lokacin da wayarsa tayi ruri,ajiyewa yayi yana kokarin duba wake kiransa,dagawa yayi yace"ina zuwa ka shigo yanzu zanzo. Umma ce ta karbi box din tana kokarin budewa, shi kuma ya fita, kayan aikin ta dakko ta fara saka mata hydrogen daidai lokacin ta farka, amma kuma sai ta lumshe idanu tana jin yadda ake wanke wajen,motsawa tayi umma ce tace"ya hakuri safna nasan da zafi,jin muryar umma yasa ta a ranta fadin"ohh yakamata yau daya na tsaya na saurari matar nan naji mai sakina ke ji idan suka zauna. Abba ne ya shigo yana fadin"ameenatu dole sai dai ku shirya keda yarinyar nan ku tafi garin nan saboda yace"wanann babban tsafi ne aka mata wamda bazai iya warwaru wa ba dole sai dai idan tana wajen,umma ce tace"indai sihirin zai karye ni kuma zan taimaki yarinyar nan, allah sarki najwa, amma abbbh safna fa. Abbah ne yace"sai ki kyaleta ta zauna ita kadai tinda bazata iya zama a gidan mijinta ba,umma xe tace"aa abbah kayi hakuri hannunka baya rubuwa ka yanke ka wullar, ba kin zama tayi ba kewar gida tayi shi ne fa ta tako ta ho,shikenan abbah ya furta ya mike, zai shiga falonsa ne yace"sai ku tafi tare,umma ce tai murmushi daidai lokacin da safna ta bude ido tana dariya son ranta. Umma ce ta kalleta tace"tashi to ki wuce dakin sakina tinda najwa ta kwace dakinki,safna ce ta kalleta ko me zata ce kuma sai naji tayi shiru ta mike ta nufi dakin sakinan, ita kanta umma abin ya bata mamaki ganin ta tafi kai tsaye ba tare data kara mata magana ba, amma ta alakanta hakan da najwa da take dakinta. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 31 Alhj gambo ne ke fesa turare daidai lokacin da mufeeda ta shigo ta zauna tana kallonsa, sai da ya gama fesa turaren sanann mufeedah tace"haba dan allah jarumi na, kai kenan tinda aka fara wannan shirye shiryen baka nemana,kuma fa kasan ina da buqatar ka, ko na nemeka ma tafiyarka kake, kafin na ankara,alhaji gambo ne ya tsaya a ransa ya furta"me zan dake ga 'yammata can a leda sai na za6a zan 6are. A zahiri kuma murmushi yayi yce"haba mana tawaan, namiye zaki wani 6atawa kanki lokaci, kinsani nan da kwana 2 na zama shugaba mai fada aji a cikin kungiyar mu, ki fmbari komai ya daidai ta mana,mufeeda murmushi tayi sanan tace"to yaushe zaka dawo,kallonta yq sake yi a karo na 2 tace"nan da kwana ki 5,amma fa ba tabbas, dan haka ki kulamin da kanki kinji shalele. Murmushi tayi sannan ta rakasa sai da ta tabbatar ya tafi sannan ta juya zuwa kitchen, wajen masu aiki ta tsaya tace" ku tabbatar kun raba kun ba wa kowa abincin nan kuma wallahi dik wanda yayi min ba daidai ba ina kallonsa ta cikin camerar nan, hadi da nuna musu wata camera, nan fa kowa rai ya raina fata, yayin da mufeedah ta juya ta tafi dakinta. Binta nayi sai dai ina shiga nahango wani katon mutum baki wulik, mufeedah tana zuwa ta fada jikinsa tace"washhh dama nayi kewarka, gaskia bazaka tafi ba sai rananr da alhaji zai dawo zaka tafi, bakin mutumin ne yace"angama ranki ya dade, wa zaiga kayan****ya tafi ya barsu ai sai jahili, daga nan ne fa naga labari ya fara canjawa nikam na janyo musu kofar na fito. BAYAN KWANAKI 7 (One Week) Najwa ce zaune a wani katon soro, sai umma da take gefe ita da safna,malamin ne ya kalli najwa yace"tashi kije ciki ki ce yakumbo lami ta baki abinda na bata jiya,tana fita ya juya ya kalli aminatu yace"alhamdulillah, sai dai muyiwa allah godia, domin cikin ikonsa allah yasa an karya tsafin dake jikin wannan baiwar allahn, daga yanzu bazata kara zama wata dabba ba. Sai dai ba daina maganin za ai ba, saboda har yanzu bata gama warkewa ba,amma kuma zaku iya tafiya zan baku wasu magunguna da zakuna amfani dasu, nan da kwanaki 30 zata dawo yadda take,aminatu sai zubawa malam adam godia takeyi, wanda shi kuma ke fadin ba komai,insha allahu komai yazo karshe.. A wanann ranar ne kuma suka fara tattara kayansu, zasu dawo kaduna daga kano,nikam lamarin safna har mamaki yake bani jin tayi shiru kuma dik abinda aminatu tace take takeyi ba wata gargada, da fari na dauka sakina ce sai daga baya kuma na lura ashe safnan ce dai mara kunya. Abbah na gida shi da safwaan suna kokarin shiryawa dan zuwa kano, wayar umma ce ta katse masa shirin tana fadin"ku kwantar da hankalinku ba sai ma kunzo ba, yanzu haka mun dakko hanyar dawowa, domin kuwa malam adam yayi wa najwa aikin sati 1 kamar yadda ya fada, sannan kuma aiki yayi kyau, insha allahu gamu nan dawowa, jin haka yasa abbah yin godiya ga allah yana mai tina muguntar da mahaifinta yayi mata kawai dan san abin duniya. Fitowa yayi safwaan na jiransa,abba ne ya gaya masa yadda akayi sannan yace"abinda zai fi su zauna su jirasu, safwaan a fili yake nuna murnan sa, daidai lokacin da rayyan ya shigo shi da abdallah,safwaan da kansa ya mike ya basu wajen zauna, amma fafur sunki zama a kujera, dole sai a kasa kan carpet suka zauna. Bayan sun gaisa ne abba yace"rayyan ya aikin naka, fatan dai komai ya daidaita,rayyan ne yace"abba komai lafiya lou kuma aiki anyi nasara,abbah ne yace"masha allah, amma kuma safna yanzu suka dakko hanya daga kano, amma idan suka dawo zan kokarin kiranka, ko na saka safwaan ya kiraka, bai jira mai zai ce ba ya mike ya fita daga gidan. Yana fita suka haye kujerun dakin nan fa suka kalli safwaan suka saka dariya, abdallah ne yace"ohh mutumina kai wai bazaka yi aure bane,safwaan yasan dashi suke a take yasha mamur irin ba mutuncin nan,safwaan ne ya kallesu yace"kuyi ku gama domin ni idan na tashi aure matata sai tafi taku kyau da kuma, rayyan ne yace"aa allah baka isa ba kuwa, safwaan dai shiru yayi ya kyalesu, saboda shi can dama baya san musu. Safwan ne ya mike tsaye yace"idan kun gama jan maganar zaku iya tashi ku tafi, mutanen banza kawai ni office zan tafi,abdallah ne yace"to da mudin ina zamuje idan ba office ba,bai ce musu ta tafasa ba yayi gaba, abdallah na ta dariya yayinda rayyan yasan halin sa yaki dariya, saboda yasan muguntar safwaan. Haka suka fiti daga gidan, daidai lokacin da habiba ta shigo gidan tana dangyasawa ga kuma kanta dauje da bandage, gefe da gefe kuma 'yan sanda ne,turus abdallah, safwaan rayyan sukayi suna kallonta. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 32 Zainabu ce ta fito da sauran 'yan kudi tace"nabila kizo kice ki saro kayayyaki nan ga fahad na kokarin tafiya sai ki bisa ya ajiye ki ko, nabila ce ta turo baki tace"umma ni wallahi bazan iya zuwa ba, umma ja na fa suke suna ce min mai kanwar kira, umma aunty najwa ce fa kurar,umma kallonta tayi ita kanta abin baya mata dadi amma ta daure,fahad ne yayi saurin tashi yana fadin"umma kawo kudin naga dai mitum baya canjaawa kansa kaddara ko, dan haka ki kwantar da hankalinki kuma da suke cewa najwa kura na tabbata kuma inaji a rai na zatq dawo da alkhairi. Fadin hakam da fahad yayi yasa nabila mikewa tana jan hijabinta da yake jikin igiya, nan suka fita daga gidan,sallamar da ake kwadawa ce a kofar gida yasa zainabu jan mayafinta ta leka,yaran mai gari ta gani dan haka tace"lafiya dai ko,yaran ne yace"lafiya qalau dama malam ne yazo akan maganaar najwa, shi ne mai gari yace"azo a kiraki,zainabu ce tace"to kaje zanzo yanzu, daga nan ya huce. Da kamar bazata je ba kome ta tuna sai kuma naga ta tafi, tana tafe tana kallon yara jefi jefi kasancewar ba makaranta yau asabar,har ta karasa fadar mai gari,bayan sun gama gaisuwa mai gari ne ya kalli zainabu yace"dama akan maganar malamin da zaiwa najwa magani ne sai yau muka samo sa,zainabu ce ta kallesa tace"to ni yanzu ranka ya dade ina ma naga najwar, bare har na saka ran za ai mata magana. Ranka ya dade abinda yafi kawai shi ne a hakura da batun najwa haka, na tabbata bazata ta6a fadawa hannun bata gari ba,malamin me yace"eh gaskiyar ki baiwar allah a hakura a fawwalawa allah komai, mu namu kawai addu'a ne da kuma allah ya bata lafiya,bayan sun gama maganar ne mai gari ya sallamesu suka wuce. ☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Habiba ce ta kalli abbah tace"dan allah abbah ka taimaka wallahi bani na saci abin da ake tuhumata da shi ba, sawun barawo na taka, abbah ne ya kalleta yace"lalle habiba na tabbatar da cewa baki da hankali, yau na kara tabbatar da cewa kwakwalwarki tayi tsatsa da kika tashi tafiya kin nemi izini na, yau kwananki 12 baki gidan nan. Aa ga surajan mahaukata bansan me kikaje kika dakko ba, saboda ni soko ni sai na shiga maganar hukuma ko, to wallahil azeem badani ba, officer's ku tafi da ita taje tayi muku bayani,kunga tafiya na, zazzagewa yayi tare da yun cikin gida,nan habiba ta zube a kasa wayyo allah na shiga 3 ni habiba,tabbas na cuci kaina yanzu ga inda halina ya kaini, kallon safwaan take da rayyan da kuma abdallah, da suma ita din suke kallo. Haka suka juya suka shiga motar su suka koma zuwa charge office din su,baya da kamar mintuna 30 dpo ne ya shigo ya kallesu yace"wanann matar ba nace kuje,sai kuma yayi shiru, daya daga cikin officern ne yace"yallabai munje inda tacce muje, shi kuma ya nuna ba ruwansa dik hukuncun daya kama ayi mata kawai shi bashi da tacewa,dpo ne yace ok to ku cike mata F. R. I sai mu huce koto,gaban habiba ne ya yanke ya fadi, sai wani marayan kuka daya kwace mata. Ko kallonta dpo bai yi ba, bare sauran officers din daga nan kuma ya huce ya bar office din ma gaba daya. ☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Mutane 3 ne a gefe daya sai kuma wasu guda 5 a dayan gefen,yayin da gambo ke tsaye dagashi sai boxer, wani katon kwano ne an cikashi da ruwa, wannan mutane 3 ne suka masa alama daya shiga, ba 6ata lokaci ya shiga take suka masa siddabaru ya koma ja jawur. Sai da aka yi haka sau 3 a na 3 ne kuma ya koma baki kirin, a take wata magana ta fara bayyaana, tana fadin"hahahaahaaa ya kai gambo dan gidan Sabitu,dan daya gagari rugarsu, wanda ya bamu uwarsa da mutanen rugarsu wanda sunfi su 50, a yau ga sakamakon aikin ka nan,a yau ka zama shugaba, sannan kuma mai kula dani da bani dik abinda na buqata, a yau komai zai dawo hannunka, komai kakeso a yau zai dawo. Wata kara ce ta bayyana sai kuma wani bakin hayaki daya ke fitowa daga saman dakin yana sauka cikin jikin gambo, wanda shi kuma ke babbaka dariya, anan kowa ya dauki dariya na dakin, baya da kamar mintuna 20 ne nan dakin ya fara girgiza. Wata shakakkiyar murya ce ke furta, ka zama shugaba, karkai tinanin shugaba mai adalci, aa shugaba mugu wanda sam baya adalci, shugaba wanda idan aka karya doka dole ya hukunta mutum, jeka ya kai gambo dan sabitu, kaje ka mulki al'ummar wannan kungiyar ta matsafa jeka sai kuma wajen yayi shiru kowa na kallon gambo. ☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️☘️ Magariba ce tayi a wannan lokacin aminatu da su safna sun kusa gari,najwa kallon jikinta takeyi domin yau kadai jikinta ya mata dadi, ta daina jin zafi a jikin ta da kuma cikin jikinta. Dai dai lokacin da motarsu ta shiga gidan,safwaan ya fito zsi shiga masallaci, kin shiga tyayi ya tsaya yana kallon motar, sai da ta gama parking da gudu safwaan ya karasa ya rungume umma, anan dai na gane sarar sa ce gudi idan ya dade bai ga abu ba. Sakinta yayi ya kalli najwa da ta kara canja masa, ga wani kyau da tayi, ga jikinta ba laifi ta kara kiba, gaba daya ya shagala da kallonta,safna ce tace"yah safwaan ina wuni, hankalinsa na kanta yace"lafiya loa, yayin da najwa ta sunkuyar da kanta, umma dai ganin ba kunya a lamarin safwaan gashi har an fara tada sallah yasa ta janye najwa, hakan ne ya sashi dagowa yana sosa kai, umma ce tace"wuce ka ban waje, mara kunya kazo ka kafeta da idanu ko, murmushi yayi yace"toh umma ayi hakuri naga dai ai sai kuma ya tafi yana murmushi. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 33 Abba bayan an idar da sallah isha'i ya shigo, yayin da safwaan kuma ya tsaya wajen su abdallah a garden,abba ne ya kalli najwa data tsugunna ta sunkuyar da kai, a hankali yace"najwa jikin naki da sauki ko, yanzu ya kikejin jikin naki, najwa ce tace"abbah alhamdulillah da sauki, abbah nagode da dawainiya dani, dik da kansancewar bamu hada komai ba amma kun min taimakon da bazan iya biyanku ba,sai dai na muku addu'ah da fatan gamawa da duniya lafiya. Abbah da umma ne suka amsa da ameen, yayin da umma tace"haba najwa kin mana abinda bazamu ta6a iya biyanki ba,saboda kin ceci safwaan da ba dan kin isa inda yake ba, na tabbata da tini ya mutu yanzu, amma yanzu ki duba ta sanadinki yake rayuwa,murmushi najwa kawai tayi ta wasa da yatsunta. Sallamar safwaan ce yasata dagowa ta kalli umma tace"umma zanje daki na,yayin da safwaan idanunsa na kanta,umma ce tace"to shikenan kiyi addu'a sannan kisha maganin ki kamar yadda malam yace, najwa ce tace"tohm umma abbah sai da safe, daga nan ta tashi ta bar fakon, dik da safwaan bai so hakan ba amma ba yadda ya iya dole ya zauna suna ci gaba da tattaunawar. Safna ce ta dafe kai tana tinani nasihar da malam yayi mata, safna nasan ke mai hankali ce dik da nasan da kin sani amma zan kara tinatar dake kamar yadda ubangiji mai girma da buwaya ya fada a cikin littafin sa mai tsarki wato alkur'ani “Da zan umarci wani ya yi sujada ga wani, da na umurci mata su yi sujada ga mazajensu.” Allah ya ce: > “Kuma ku zauna a cikin gidajenku, kada ku bayyana kamar yadda jahiliyya ta farko ta bayyana.” (Surah Ahzab: 33) Manzon Allah (SAW) ya ce: > “Mafi alheri daga mata ita ce wacce idan mijinta ya dube ta, sai ta faranta masa rai...” (Ibn Majah) Hakkokin miji suna da nauyi a kan mace, kamar yadda ita ma take da nata hakkokin. Auren Musulunci gininsa a kan adalci ne, jinƙai da fahimta. Idan kowa ya san hakkin dan uwansa ya kuma cika shi, za a samu zaman lafiya da albarka a rayuwar aure. Safna ce ta lumshe ido tana kwanciya akan gadon dayake dakinta,tayi shiru sai ka rantse bacci takeyi amma idanta 2 ba bacci take ba. Najwa ce kwance ta runtse idanunta tana tina abinda ya faru sati 1 daya hu e a gidan malam adam,sai kuma naga hawaye ba bin kuncinta,kuka take sosai kama wadda take kewar wani, kodan ba shakka masan tana kewan ahalinta ne. Abbah ne yace"yanzu abinda ya kamata sai a nemi makaranta a sakata,umma ce tace"eaa nima nayu wannan tinanin amma ai ga safwaan nan shi zaiji da komai,shiru abbah yayi sai kuma ya kalli aminatu yace"idan kin gama inason ganinki, mikewa yayi ya barsu tare. Yana fita safwaan ya matso yace"umma wace makaranta kuma, nidai umma a ganina kawai ku kyaleta a nemar mata malamin addini amma ki dubeta kiga fa, tin tana primary rabon ta da makaranta, umma ce ta kallesa tace"gidanku safwaan dan gidanku ai dole a nemi makaranta ko ta manya ce a kai ta,da yamma sai ana mata karatun islamiyyar, safwaan ne ya turo baki ya tashi ya huce. Umma ganin ya huce ita ma mikewa tayi ta kashe fitilun dakin sanann ta rufe kofar bayan addu'o'in neman tsari sannan ta shige zuwa falon abbah. Safwaan ne na gani tsaye a bakin kofar dakin najwa yayi tsaye yana kallon kofar dakin, yayin da wata zuciyar ke fada masa ya shiga, wata kuma na hanass ya shiga, dakyar ya iya janye kafarsa ya tafi ya zuwa dakin sa, ya lalla6a zuciyarsa ya huce zuwa dakinsa. Umma ce ta kalli abbah da yake hada takardu tace"wai nikam abbah ya batun habiba, tsawon sati 1 baka je ba, kuma kasan da tafiyar ta ma an kusa sati fa,bai juya ba bare ya kalli aminatu yace"ai habiba ni bansan me yake damunta ba amma ki bari zuwa safiya zamu tattauna, yanzu nidai bacci nakeji, kashe fitilan dakin yayi ya koma ya kwanta hadi da yin addu'a. *********************** Alhaji gmbo ne zaune akan wata karagar mulki wata kujera ce makekiya, wanda da za a dagata tabbas da sai an hada majiya karfi,yayin da kowa ya mai da hankalinsa kanta yana kallonsa,wasu 'yammata ne a gefe sanye da wata bingilalliyar riga iya gwiwa,suna kai wa da komowa. Alhaji gambo yayin da yake ta busawa yana kara gyara zama a kan wannan kujera ta mulki, a yau jinsa yake kamar wada zai iya daga duniya komai nauyinta,wani dattijo ya kalla yace"a kai min 'yammata sabbi dakina,dattijon rankwafa yayi yace"to mai girma shugaba yadda kace haka za ayi, daga nan ya mike, baya da kamar mintuna 30 fada ta mike, yahin da baza a kara zama ba sai end of month kamar yadda doka take. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 34 Abbah ne ya shigo dakin nasa da alama daga masallaci yake,sai aminatu da take shafa fatiha, alamun ta gama karatun alkur'anin, abbah ne ya zauna yace"mun gama magana da safwaan insha allahu anjima zai dauki najwa ya kaita makarantar kamar yadda ya fada min ya samo mata, umma ce ta gyada kai alamun eah, sai kuma tace"wai abbah ya maganar habiba ne. Hade rai yayi yace"dan allah aminatu ki kyaleni da maganar habiba, ki kyaleni da ita, amma dai bara na fada miki abinda tayi, ke kin damu da ita ita kuwa bata damu da ke ba, to taje ta janyowa kanta, a yanzu haka ma mun rabu, dafe kirji amintau tayi yayin da maganar ta shige ta, da sauri tace"haba abbah mai yayi zafi kuma zaka ce kun rabu da ita. Abba ne yace"eaa mun rabu saboda a halin da ake ciki ma naji labarin an turasu kotu, kasan tuwar ta taka sahun barawo, kuma karki tinanin wai karamin abu aa babban abu ne, tashi yayi zai bar wajen, aminatu ce tai saurin tsayar dashi, cikin gajiyawa da maganar yace"aminatu dan allah ki kyaleni da zancen habiba, ba dan taso ba haka ta kyalesa ta koma ta kishingida, tana tinanin laifin da habiba tayi har ya kaisu ga court. Najwa ce ta fito jin falon shiru yasata shiga kitchen nan ma ba kowa,hakan yasata tafiya dakin safna a zaune ta ganta kan sallaya, najwa ce tace"aunty safna ina kwana,safna ce ta kalleta tace"lafiya louh aunty najwa,murmushi tayi tace"aa ai kece babba aunty tinda ai da aurenki, yanzu ki taso muje kitchen muyiwa su umma girki, zaro ido safna tayi tace"najwa ban iya girki ba. Najwa ce tai murmushi tace"safna to ki taso ni na iya sai ki koyamin yadda ake kunna gas din, nikuma sai nayi a gabanki sai ki gani ko,safna bata musa ba ta taso suka fito,kitchen din suka shiga kamar yadda najwa tace hakan ne ya faru, ta kunna mata gas ta tsaya tana kallon movement din ta, da kuma abinda takeyi, safna nata kallonta, kosai tayi musu sannan ta hada shayi da ta soya kwai a gefe kuma, safna ce ta kalleta tace"wai najwa a ina kika koyi wannan girkin haka gaba daya kin cika gidan da kamshi. Najwa ce tace"umma na ce take sakani tin ban iya ba har na iya,safna ce ta kalleta tace"kinji dadinki najwa nikam umma na ba abinda ta koyamin,najwa ce tace"to ni yanzu ai sai na koya miki ko,safna ce tace"to shikenan aunty najwa, daroya sosai najwa tyi, nan suka fara wanke wanke, bayan sun gyara kitchen ne suka fito zuwa falon, dining suka shirya abincin, sannan suka fara aikin gyaran falo, sai da suka gama sannan najwa tace"aunty safna bara naje nasha magani nayi wanka, safnan ma hucewa tayi tana kara jinjina lamarin najwa, a ranta tace"lalle najwa tayi dacen uwa, da ace kowace uwa kamar umman samaiha take da ba wata yarinya da zatayi maraicin uwa. Baya da kamar mintuna 30 umma ce ta fito da niyyar shiga kitchen, sai kuma naga ta tsaya ganin dining an jera kwanika,da mamaki ta nufi wajen ta fara kokarin budewa, sakin baki tayi tana kallon abinda ke cikin flask din, a fili ta furta"wannan dai ba aikin safna bane, to kuma najwa zata iya wannan aikin kuwa, ganin ba wanda ya bata amsa yasata hucewa dakinta, sai da ta gyara dakinta sannan ta dawo zuwa dining zuwa lokacin kowa ya fito banda najwa. Umma ce ta zauna ta kalli safna tace"jeki kira najwa tazo ai break, safwaan ne ya mike yace"umma bara na kirata, umma ce tace"to shikenan ke safna zauna safwaan yaje,dakin ta yayi Knocking yake, can yaji ance shigo,kai tsaye ya shiga a tsaye ya ganta tana kokarin shafa powder, vata kalli kofar ba tace"aunty safna ya akai ma kika rigani fitowa,jin shiru sai kuma taji kamshin turarensa da sauri ta juyo take sukai 4eyes. Saurin juyar da kanta tayi tana kallon gefe,safwan ke matsowa yayin da najwa ke matsawa daga inda yake,har sai da ta karasa kan gadon jin ta tokare da abu ne yasa ta juyawa,kallon ta yake a ransa ya furta ya ilahyy mai yasa wannan yarinyar kuma take tsorana, cikin cool voice yace"najwa, najwa meyasa kike tsorona,kasa magana tayi sai kuma yace"kinyi kyau najwan safwaan, saurin kallonsa tayi murmushi yyi yace" koba haka ba naga kin juyar dakai, najwa kwana biyun nan na kasa gane miki fa, shin tsorona kikiji ko kuwa kunyata. Daidai lokacin da safna take knocking kofar,najwa ce tai saurin bude baki zatayi magana, hannu yasa ya rufe mata bakin sannan yace"safna kije yanzu zata taho na aiketa daki na ta dakko min file, safna bata kawo komai a ranta ba saboda suma yana musu irin wannan aiken, dan haka tace"to yah safwaan idan ta dawo umma na jira za a fara breakfast. Juyawar da zaiyi ne yaga hawaye shabe shabe a face din najwa, da mamaki yacce"me ya faru kuma,ko kallonsa batayi ba ta fara kokarin bude bakinta, safwaan cikin bacin rai yace"wallahi najwa idan har baki share hawayen ki ba kin goge wannan hawayen allah ba inda zakije,sakinta yayi hakan yasa ta dole nufar mirror din dakin ta gyara face din ta yace"sai ki huce mu tafi ko, ba tare da ta kallesa ba ta huce da sauri, shi abin ma dariya ya basa. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 35 Kowa breakfast yake abinci ya masa dadi ba bakin wanda kakeji, abbah ne ya riga mikewa ya huce zuwa dakinsa,umma ce da dubi najwa da safna tace"nikam a cikinku wa yayi wannan girkin,najwa da ta sunkuyar da kai tin dazu sai yanzu ta dago tace"umma safna ce,safna ce ta kalleta ta harareta tace"yarinya kinsan dai mai karya dan wuta, kuma dadin abin ma umma tasan bazan iya yi ba,safna ce ta kalli umma tace"umma wallahi najwa ce tayi. Safwaan kallonta yake yana kara jin taste din kosan a bakinsa, dan shi rabon da umma tayi musu kosai har ya manta,najwa ce ta kalli safna tana kifta mata ido, safna ce tace"umma kalli kiga yanda take kiftaan ido wai karna fadi gaskia,najwa ce taji an mintsine ta,zumbur ta mike tana kallon safwaan da hannunsa ne ya mintsine ta,umma ce tace"to ina kuma zakije,najwa ce ta kalli safwaan tace"umma ba sai kuma tayi shiru. Umma ce ta kalli safna tace"safna yaushe zaki koma gidanki, safna ce ta turo baki tace"kai umma dan allah ki bari ba yanzu ba, sai najwa ta koyamin wasu girkinan, umma ce ta zaro ido tace"to wallahi baki isa ba,kinjini nan ko yau din nan zaki koma gidan ki,safna ce ta kwabe fuska tace"dan allah najwa ki saka baki ta barni, umma ce tace"eyee to gaskia to tsaya kiji na fada miki ki koma gidan mijinki indai najwa ce zata ringa zuwar miki kullin tinda school din da za a kaita na kusa da gidan ki,wani tsalle najwa tayi ta fara dariya. Safwaan ne yace"kai umma dan allah taya zakice kullin sai taje, shikenan ita taita zarya a gidan wannan yarinyar,umma ce ke kallonsa, sai kuma tace"safwaan to naga dai da safna da najwa dik kannenka ne ko,safwaan ne ya zaro ido yace"umma kema dai kinsam safna kanwata ce amma dai najwa ai sai dai a kira ta da, daidai lokacin da wayarsa ta fara ringing, murmushi fall ransa yace"umma yau mutanen Qatar ne fa suke kirana. Umma ce taja hannun safna tace"taso muje zamuyi magana, najwa ce ta kalli safwaan da hankalinsa na kan wayarsa tace"umma nabiyo ku, umma ce tace"aa wuce kije ki gyaramin daki na, daga nan umma ta huce ta bar najwa a tsaye,kwanikan ta fara harhadewa, plate din gaban safwaan ta mika hannu zata dauka daidai lokacin daya rike hannunta. Abbah ne ke kokarin fitowa hakna yasa shi saurin sakinta,daidai tsakiyar falon ya tsaya ya kalli najwa yace"ina ameenatun,tana daki ita da safna amsar da najwata basa kenan,shikenan idan ta fito ki gaya mata na tafi office, daga nan ya huce ya barsu a tsaye suna masa ada lafiya. Najwa saurin tattara kwanikan tayi ta huce kitchen,gaba daya ta dukufa wajen wanke wanke bata ji lokacin da safwaan ya shigo ba ya tsaya yana kallon movement dinta,ganin ya gaji da tsaiwar ne yasashi karasawa kusa da ita yace"ki gyaramin daki na ni zan fita,juyowa tayi tana kallonsa domin ba laifi ta tsorata,ko kallon ta bai ba ya sake fadin kuma ki shirya karfe 2 zaki rakani wani waje, daga nan ya fita a kitchen din. Umma ce zaune gefe kuma safna ta rike hannunta tace"Ki kasance mai hakuri: Zaman aure ba kullum sai da annashuwa ba ne. Dole ne ki zama mai hakuri da mijinki, danginsa, da halin da kika samu kanki a ciki. Hakuri shi ne ginshikin zaman lafiya a gida. Sannan kuma Ki mutunta mijinki: Mijinki shine shugaban gidanki, ki girmama shi, ki kyautata masa, kada ki raina shi ko ki sa kalamai masu zafi a bakinki. Annabi (SAW) ya ce: "Da zan umarci wani ya yi sujada ga wani, da na umarci mace ta yi sujada ga mijinta." A kullum ki kula da tsaftarki da kamanninki. Miji yana son ya ga matarsa cikin kamala da kamshi, musamman idan yana dawowa daga aiki ko tafiya. Ki kasance abokiyar shawara: Ki zama wadda mijinki zai iya tattaunawa da ita a kan komai, ya ba da ra’ayinsa, kuma ya saurari naki. Kada ki zama mai gardama ko tsawatawa cikin magana. Ki kyautatawa iyayen mijinki: Kamar yadda kike son mijinki ya kyautatawa iyayenki, haka shi ma yana son ki girmama da kulawa da iyayensa. Wannan yana kara dankon soyayya a tsakanin ku. Ki kasance mai addu’a: Addu’a makamin muminci ce. A kullum ki rika rokon Allah ya sa zaman aurenku ya kasance mai albarka da fahimta. Kada ki manta da sallah, karatun Al-Qur’ani, da sauran ibadu. Kada ki hada aurenki da na wasu: Kada ki rika kwatanta mijinki da mijin wata ko rayuwarku da na wasu. Kowa da irin tafiyarsa a rayuwa. Ki gode wa Allah da ni’imarsa. Ki kasance mai natsuwa da kamun kai: Kada ki rika magana da hayaniya ko saurin fushi. Natsuwa da kamun kai suna kara daraja mace a idanun mijinta da mutanen da ke kewaye da ita. Ki zama uwa, abokiya, da masoyiya: Ki kasance wadda zata rika kwantarwa da mijinta hankali, ki zama mata mai cika gurabun soyayya da kwanciyar hankali. Safna ce tace"umma insha allahu bazan baki kunya ba, zan yi hakuri da juriya sannan kuma zan gyara halina umma, kiyi hakuri da irin abubuwan da na miki a baya wallahi sharrin shaidan ne, umma ce ta shafa kanta tace"bakomai safna karki damu insha allahu rabby na yafe miki allah ya yafe mana baki daya,gaba dayansu suka amsa da ameen. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 36 Najwa ce zaune tana kallon television din falo, jin murya ana sallama yasata dagowa tana kallon mai sallamar, gani nayi kuma tayi shiru sai kuma ta amsa tana fadin"ki shigo,saki na ce ta zauna a daya daga kujerun falon tana kallon najwa data mai da hankali akan television din, can kuma ta juyo tace"sannu da zuwa bara na kawo miki ruwa,kitchen ta shiga bata dade ba ta dawi da ruwa da juice ta ajiue mata tana fadin"bara na kira miki umman,ko dai safna,sakina dariya tayi tace"kinga najwa kyalesu idan suka fito sa ganni. Najwa jin ta ambaci sunan ta ne yasata yin dariya nan fa ta bude mata babin hira,fitowar safwaan ne ya kalleta yace"laa kaii dama aakinah zakizo amma ba wani notice ko,sakina ce tace"wallahi yaya ba haka bane kasan idan na fada zanzo abbah hanani zaiyi shisa na kwammace kawai nai muku dirar bazata,safwaan ne ya zagayo ya zauna kusa da najwa, ba damar ta mike ba. Sakina kallon sa take nan fa hira ta barke a tsakaninsu, najwa mikewa tayi daiidai lokacin da safwaan yace"ina kuma zakije,bata kallesa ba tace"wajen umma,kije ki gyaramin daki na, kuma kinsan nace miki anjima zamu fita ko, dan haka ki zama ready, bata ce kai ba ta fice tana sake sake a ranta. Sakina ce ta kalleta sai kuma ta kalli safwaan tace"gaskia yaya safwaan abin naku yayi matching over wallahi,murmushi yayi uace"dan ma ta kasa fahimta ta ni kuma banason na fada mata gaskia nace ina sonta, bansa ya zata dauki maganar ba, saboda sai tace"dan mun taimaketa ne, sakina ce tace"ya safwaan bazatace haka ba kai dai kawai kasa yakini a ranka cewa zata soka domin najwar taka ba dai kyau ba ga hankali, duba kaga daaga zuwa na kalli yadda ta kawo min kayan ciye ciye. Murmushi safwaan yayi yace"kice dai na iya zabi ko,sakina ce tace"eah mana yaya ka iya zabi 100 percent wallahi ko makiyinki sai ya yaba maka, dariya yayi nan kuma hirar tasu ta chanja akala,fitowar umma ne yasa sakina mikew hadi da rungumeta tana dariya, can nesa ta hangi safna,safna ce ta karasa suna gaisawa yayin da sakina ke mamakin halin safna da ya chanja lokaci guda. Bayan sun gama gaisawar ne, najwa ce ta fito daga gyaran dakin,safwaan ne yace"umma ni zan huce amma bazan dade ba zan dawo,fita yayi lokacin da najwa ta samu waje nan fa ta fara zubo musu labari, wayar umma ce tayi kara umma ce ta daga tace"ok gata nan, najwa jeki wajen safwaan ki karbo mini sako, najwa ce ta mike tana jan hijabin ta data fito dashi ta fita. A cikin mota ta gansa a zaune, zuwa wajen tayi ta zauna tana kallon sa,bude baki yayi yace"to da kika tsaya me zan miki malama shigowa zakiyi,ta6e baki tayi tace"ni ai umma bata ce min bai jira amsarta ba yace"ya mukayi dake banfada miki zamu fita ba,najwa zatayi magana taga ya hade rai alamun baya san maganar dole haka ta zagaya ta shiga gidan gaba na motar daga nan yaja motar suka bar gidan. Umma jin shiru yasa ta daga waya ta kira safwaan, safwaan na tuki yaji kiran umma,a ransa yace"dama nasan haka za ai,wayarsa ya daga yace"umma nafa fada miki inda zamuje tin jiya kuma na dauketa mun tafi,umma ce ta katse wayan tana fadin"kai ni wannan yaro, sakina ce tai murmushi tace"umma ki kyalesu dan dama ya safwaan son najwa yake, umma ce ta kalleta tace"koh, safna ce tace"to ke abinda baki sani ba itace wadda yake gani a mafarkinsa, da mamaki ta kalli umma, nan umma ta kara tabbatar mata da lamarin. Tinda ya katse wayar ba wanda yace da wani abu, shi dai safwaan tuki yake yayin da zuciyarsa ke fada masa ya fadawa najwa yana sonta,amma kuma kwakwalwarsa na hanasa, cikin wannan yanayin, cikin wata cool voice yace"najwa, na tambaye ki mana,najwa ce tace"inajinka yah safwaan, safwaan sai da ya shaki iska ya furzar sannan yace"kin ta6a yin saurayi ne? Da mamaki take kallonsa, domin ita maganar tasa ma ta bata dariya,shima ganin tana kallonsa yasa shi fadin"ki bani amsa, najwa ce tace"aa kai tsaye ba tare da ta kara magana ba, a take yaji wani sanyi a zuciyatsa,yana mai lumshe idanu. Daidai wani dan gini mai hawa 3 naga yayi parking sannan ya kalli najwa yace"taso muje batace komai ba ta tashi domin so take taga ina zai kaita,cikin ginin suke shiga sannu a hankali har suka karasa bakin wani office, kallon ta safwaan yayi yace"najwa ki saisaita kanki kinji ki nutsu komai za a tambayeki ki bada amsa kanki tsaye,najwa ce tace"toh ya safwaan. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 37 Sun dan dauki lokaci a ciki sannan na hago najwa ta fito daga wani dan room wanda a sama aka saka PRINCIPLE OFFICE,Yana ganinta ya mike tsaye, najwa da gudu ta taho sai kuma naga ta tsaya tana kallon safwaan wanda yake tsaye yana murmushi ganin fuskar najwa na dauke da murmushi. Ganin ta tsaya ne yasa ya kalleta yana kare mata kallo cike da farin ciki,najwa ce a hankali ta karaso tana rungumesa yayin da fuskarta ke fitar da hawaye,safwaan wani irin abu ne yaji a ransa wanda ya tsaga har cikin jikinsa,saurin dagota yayi yana fadin"shikenan is enough ya isa haka, insha allahu zaki zama wani abu a nan gaba a cikin rayuwarki najwa, karki damu ki dage ki dai na kukan kinji,jan hannunta yayi suka bar makarantar. A hanya tafiya suke yayin da najwa ke kallon safwaan wanda yake driving a hankali,cikin kasa kasa da murya tace"yah safwaan, nagode maka sosai ka zame min bango a rayuwa ta, ka zamo uwata ga kuma zamo uba na,ina ma zaka iya tambayata wani abu a yanzu da zan maka shi indai bai sa6a addinin misulunci ba yah safwaan. Safwaan ne ya kalleta yace"to naji ya isa haka, yanzu dai ko tsaya ki maida hankali kinji najwan safwaan karki bani kunya, domin gaba daya burina na dorasa a kanki ne nasan bazaki bani kumya ba ko najwan yah safwaan,murmushi najwa tayi tana share kwallan idanunta,wani shop ne yayi parking daidai kofar wajen,kallon najwa yayi yace"ki tsaya anan yanzu zan dawo bazan dade ba, yayin daya fice daga motar zuwa cikin shop din. Kamar yadda ya fada bai dade ba ya fito da leda a hannunsa,shigowa yayi nan suka ci gaba da driving sannu a hankali,daidai parking space yayi parking sannan ya kalli najwa yace"ki kula da kanki kinji najwa,da murmushi tace"ya safwaan bazan baka kunya ba,wani kwali naga ya ciro ya mika mata a leda, sannan ya mika mata wata katuwar leda,da mamaki ta kar6a tana dariya. Safwaan ne yace"wannan ita ce kyauta ta ta fara zuwanki makaranta, sanann kuma da waya a ciki, banason wasa kuma banason tara numbern samari a waya najwa, ki zama mai nutsuwa,kallon safwaan tayi tace"to yaya me yasa kake fadamin haka, murmushi safwaan yayi yace"saboda zan tafi kasar qatar ne kuma zan dade zan iya yin shekara 2 a wannan lokacin kuma nasan ai sai zancen shiga level 1 ko,dariya najwa tayi tace"yaya karatu fa zan fara ka'in da na'in, insha allahu bazan baka kunya ba, kuma nasan dik ranar daka dawo zakai alfahari dani, murmushi safwaan yayi yana kara jin wani abu a ransa game da najwa. Fitowa tayi tana tafiya sannu a hankali yayin da shi kuma ya kwala mata kira, juyowa tayi ta tsaya daidai lokacin ya zaro wayarsa ya mata hoto, ganim haka yasa ta saurin juywa, a falo ta zube tana fadin"aunty sakina, aunty safna badai tafiya zakuyi ba,umma ce tace"yo dama ke ina zaki san tafiya zasuyi saboda kinje kin biyewa safwaan da ba gajiya yake da driving ba,muryar safwaan ne yace"haba umma ina gajiya mana da driving murya a shagwabe, daidai lokacin daya lura da rayyan da kuma abdallah,najwa ce ta gaishe sushi kuma yaje tsakiyarsu ya zauna. Abdullahi da rayyan ne suka mike suka ja safwaan dayake fadin ku barni na huta, basu bashi amsa ba suka nufi hanyar dakinsa,suna shiga direct safwaan bedroom yayi, suma suka bi bayansa, abdallah ne yace"safwaan wai nikam wannan najwan anya ba sonta kake ba,kallonsa yayi yace"auhh dama kai sai yanzu ka sani,to allah ya sawwake maka, shidai rayyan bai ce musu kala ba,safwaan ne ya dubesa yace"abbah ya fada muku wani week din zakuje court ko, gurin umman safna,rayyan ne yace"eah ya fada mana. Safwaan ne yace"nidai ba zan samu zuwa ba saboda nan da jibi zan wuce fa, abdallah ne ya kallesa yace"wai yanzu safwaan dole sai ka bar kasar nan,safwaan ne yace"bazaka gane bane abdallah ni kaina banason barin kasar nan amma abbah ya dage yace"sai na tafi, da tini ma na tafi samu nayi a can akace an samu hutu kuma yau da dawowa kusan wata 2 yanzu dole na koma, rayyan ne yace"ai shikenan amma ya kamata fa ka tafi da aurenka,safwaan ne yace"to dan sarkin magana,ai sai na dawo za ai auren tinda amaryar tawa ta gida ce. Sakina ce da abdallah suka fito yayin da rayyan da safna, suka dauki hanyar gidansu,safna ce ta kalli rayyan sai kuma naga ta sunkuyar da kai,rayyan ne yace"nikam safna lafiya kike najiki shiru, da alama zaman gidan ya miki dadi ko,batayi magana ba aai jin shassekar kukanta yayi,parking yayi ya tsaya yana kallonta, iya ganin fuskarta ya isa ya game me take nufi, dan haka matsowa yayi ya rungumeta yana bubbuga bayanta. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 38 Najwa ce ta baza kayan akan gado tana gani, dik yawanci irin dogayen riguna ne da takalma, sai hijabai ba mayafi ko daya,a ranta tace"to amma ya kai bai sako mayafi ba sai ya sako hijabi, a fili kuma tace"yo ni ina ma ruwana,hadda takalmi,wayar ta ciro daga leda kwalin infinix na hanga hot 50i,wani tsalle tayi, kamar yadda umma ta gaya mata ciro ta tayi ta saka ta a chaji tana cigana da kallon kayan. Knocking din da akayi ne yasa ta fadin"shigo, umma ce ta shigo tace"to ai naga kallon kayan ya isa haka,zan fita ne ko zaki rakani, najwa ce tace"umma kije sai kin dawo nidai ina gida,umma ya safwaan yaushe zai tafi,umma ce ta dubeta tace"gidanku najwa ga zancej dana ke miki shi ne zaki dakko min wani can daban ko. Murmushi najwa tayi tace"umma sai kin dawo allah ya kiyaye hanya,dariya ummar tayi tana kara kallon najwa a ranta tace"ohh yarinya mai hankali da sanin ya kamata,amma ta fuskanci kaddara, daga nan ta fice ta bar gidan. Ganin magariba tayi sai da tayi sallah sannan ta fito zuwa kitchen,shiru tayi tana tinanin abinda ya kamata ta fara dafawa,sai kuma can naga ta janyo tukunya tace"kawai bara nayi jellop ya safwaan yana so, murmushi tayi ta dora pot din,tana cikin aikin ne taji kiran safwaan, ajiye kayan aikin tayi ta fita tana fadin"ya safwaan ka ganni,wata katuwar leda ce ya mika mata, da mamaki tace"ya safwaan wanannfa, zama yayi yace"mi kizo ki kar6a mana,murmushi najwa tayi ta kar6a tana zama kusa da shi. Budewa tayi ta fara kallon kayan cikin,books, pens, biros,uniforms da komai dai da dan makaranta ke buqata ne a ciki,dagowa tayi yayin da hawaye suka zubo a fuskarta,ganin tana kuka tana kuma kokarin bude baki ne yasa safwaan fadin"aa karki bude min baki malama kawai ki min addu'ah allah ya bani abinda nakeso, yana mai kireta da idanu, bata iya magana ba har ya tashi ya bar wajen ya tafi ya zuwa dakinsa. Kayan ta bari anan idan abbah da umma sun zo sai sugani,ta koma kitchen,a ranta take fadin"dama a rayuwa akwai kamar wadannan mutanen,umma da abbah bani da abinda zance muku a wannan rayuwar, tabbas kun cancanci komai daga gareni, idan nace komai ina nufin komai, daga nan taci gaba da girkinta. Haka take girkin har ta kammala ta jera, tana zaune tana gyara wayarta safwaan ya fito yace"najwa kawo min black tea yanzu, sanannki hadomin da abinci na bazan iya sakkowa ba,har ta juya sai kuma yace"me kika girka ne,najwa ce tace"jellof din shinkafa,kinga karki kawo min abincin kawo min iya tea din kawai, daga nan ya juya ya koma sama. Tana shiga umma da abbah suka shigo ganin ba kowa a falo ne yasa umma tafiya dakinta, shima abbah ya tafi dauro alwala, domin an fara kiraye kirayen sallar isha'i,safwaan ne ya fito ya tafi masallaci, najwa na can sai da tagama sannan ta fito da tray a hannu, direct dakin safwaan tayi da tray din,knock take jin shiru ta kuma ji kiran sallah anan tinaninta ya kawo kan ya tafi masallaci, dakin nasa ta je ta ahiye masa sannan ta fito da sauri, kasantuwar ta jiyo muryar umma. Umma ce tace"ke yanzu najwa bazaki huta ba,yanzu ma sai da kikai girkin nan da kin barshi ai da ansha tea kawai,najwa ce tace"umma fa kadan nayi, umma da ace da ne da yanzu haka ina tsakiyar tasha raba abinci,umma ce tai shiru tana kara jaddada labarin najwa, daganan ta zauna nan fa najwa ta fara nuna mata kayan. BAYAN KWANA 5 (After 5 days) Safwaan ya tafi kasar Qatar yayin da najwa idan ta tafi school bata dawowa sai 6 kasancewar karatunta ya banbanta dana saura, gashi kuma dadin da dawa harda tahfix. Najwa ce ta shigo tin daga falon ta fara wurgi da dan babban hijabin sai kuma naga ta zauna tana maida numfashi,fridge din gefe ta bude ta dakko ruwa,tsiyaya tayi tasha, sanann ta fara cire sauran kayan,wata dattijuwar mata ce ta shigo yace"najwa ya akai yau kika dadai ne, tin dazu sai shigowa nake naga ko kin dawo ki bani uniform din na wanke, najwa ce ta washe hakora tace"innah ki barshi sai gobe tinda kinga ai akwai wasu kuma kin goge su jiya, inna ce tace"aa yanzu dai tashi kije idan kin cire ki kawo min ina baya daga nan ta huce ta bar falon. Abbah ne ya shigo da murmushi a face din sa yace"'yan makaranta,najwa ce tace"abba ina wuni ya gida, abbah sannu da zuwa, abba ne yace"yawwa ya karatun najwa,alhamdulillah abbah karatu ba dadi kam, sun rike min wuta basa barina na huta, gobe abba ba school amma wai kaji sai naje, za ayi baki kuma ni aka za6a a wanda zasuyi bayani a wajen,abba ne ya dubeta yace"najwa kuma zaki iya, naga baki dade da zuwa ba,najwa ce tace"abba zan iya mana wallahi abba karatu suke min kamar ba gobe, idan nayi magana suce ai yah safwaan ne ya basu umarni. Murmushi abbah yayi yace"to ai shikenan a dage sosai kinji allah ubangiji ya baki sa'a 'yata, amma dai jibi kina nan ko,dariya najwa tayi tace"eaa jibi ina nan abbah, daidai lokacin da umma ta fito tana fadin' l"aa najwa sannu da dawowa, yaushe kika dawo ne,abba ne yace"yanzu nima na shigo na ganta tana cire safa,najwa ce tace"umma ina wuni ya gida, umma yanzu na dawo,umma ce tace"to tashi kije ki wanka yanzu zakiji an kira sallar magariba, tattare kayan najwa tayi sanann ta mike ta bar wajen. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 39 Yau najwa bata fita ba sai 7 tana fita taci karo da drivern da abbah ya ajiye mata yana jiranta,har ta kusa karasowa sai kuma naga ta dawo,kofar dakin umma ta tsaya ta fara knock umma ce tace"shigo a zaune ta ganta kan sallaya da carbi a hannu,najwa ce tace"umma zan tafi sai nadawo, umma ce tace"shikenan sai kin dawo kuma karki kuskura ki tafi da wayar nan,najwa ce tace"umma bazan tafi da ita ba tana daki ma, tana fadar haka ta juya tace"umma na tafi sai nadawo, da gudu ta fito daga gidan. Uniform ne a jikinta very neat, skirt ce gown light blue sai riga, sai kuma wani dan karamin hijabi a jiki an rubuta AL AZHAR ACADEMY KADUNA, sai black cover shoe,tana zuwa tace"kawu mu tafi ko,sai da suka shiga sannan najwa suka gaisa nan fa ta fara zubo maasa surutu shi kuwa yana driving haka har suka karasa makarantar. Yana sauka ta juya ta kallesa tace"yau da wuri zaka dawo karfe 2 insha allahu kawu,dattijon ne yace"to 'yata najwa, allah ya kaimu, tsayawa tayi sai kuma naga wasu' yammata su biyu wanda bazasu fita tsayi ba sun tsaya, najwa ce ta karasa tace"ya naga baku shiga ba,dayar ce tace"najwa ke muke jira wallahi,najwa cetace"yanzu ke Zainab sai kun tsaya jirana,bakin sun iso, an shirya komai ne,kafin ta kara magana wata katuwar mota ce ta fara jiniya, wanda ya saka zainab jan najwa tana fadin"khadeey zo mu shiga, daganna suka shige makaranta. Gaba dayawajen masha allah mutane ne daban daban,daga 'yan makaranta zuwa' yan gari kowa ya zauna yana ganin yadda yara ke gabatarwa. Karfe 10 baki suka shigo nan fa al'ummar wannan nakaranta suka mike gaba daya domin girmamawa da wannan babban bako da sukayi,najwa ce da sauran mutum 2 na gansu a tsaye,wani malami ne ya shigo class din yace"najwa suraj, Kece zaki gabatar da wannan gaisuwar ga manyan bakin mu,dama na baki sunayen su ko, ke kuma khadeey ku tsaya a gefe da gefenta,najwa ce tace"eah uncle insha allahu zamu iya. Daga nan ya fita yayin da kallo ya koma kan najwa, khadeey ce tace" yanzu najwa taya zaki iya hada English da arabic,murmushi najwa tayi tace"zan iya mana, daidai lokacin da babbar lacifikan ta furta,bayan gaisuwa da kuma yabawa ga wannan babban bako namu mai suna alhaji Abubakar saraki, daya daga cikin jinin sarauta na wanann gari namu daya kawo mana ziyara a bisa yaye da kuma haddar alkur'ani da wasu a cikin daliban sukayi, muna neman najwa suraj Muhammad domin zuwa ta gabatar da abinda ya dace a wannan waje. Wasu yara ne su 2 suka kalli najwa dayar ce tace"nifa abin nan yana bani mamaki ya za ai ace wannan da ko sati bata rufa ba ita ce zata mana gabatarwa idan kuma ta bamu kunya fa, dayarce tace"ke dallah maryam baki san wacece ba, wallahi mugun kokari ne da ita, idan kinaji ana fadin gifted to wanann ce, a yanda na samu labari daga cikin abokan karatunta na other class ko,da anbiya zata dauka kuma gata bata mantuwa,dayar ce tace"koma menene ai zamu gani. Baya da kamar mintuna 2 najwa ta tako sanye take da uniform din ta, face din nan fayau da ita,gaban abar maganar ta tsaya kamar yadda uncle yace haka ce ta kasance yayin da khadeey da zainab suka tsaya a bayanta, a wanann lokacin ne kowa yayi shiru yana saurarenta. Najwa ce taja numfashi sannan ta fara da cewa"Peace and blessings of Allah be upon you all. My name is Najwa Suraja Muhammad. On behalf of everyone here, I warmly welcome you to our blessed school, Al-Azhar Academy Kaduna. Indeed, knowledge is the light of life. Without it, a person is no different from an animal—both simply move without true direction. It is knowledge that enlightens the heart, builds a strong society, and serves as the key to every form of success. Today, I stand before you with good wishes for everyone. We hope that Yallabai Abubakar Saraki and his delegation have arrived safely. On behalf of all the students, teachers, and staff of this noble institution, we say a heartfelt welcome. We are truly grateful for your presence among us. May Allah (SWT) make this visit a source of blessings and return you safely to your homes. Ameen. Until we meet again. Peace be upon you all. Gaba daya wajen sautin tafi ne ya tashi kowa ka gansa zaka ga ita din yake kallo,uncle ne ya matso kusa da abin magana yaci gaba da gabatarwa da kuma sauran bayanai da suka shafi wani abu can daban,maryam ce tace"toh ruky ban gaya miki ba amma fafur kinki yadda ai ga yadda ta birge kowa,ruky ce tai shiru tace"nifa maryam abin ya bani mamaki tayaya za a ce ko sati batayi ba amma ki kalli yadda take turanci kamar ruwa, kai idan haka ne gaskia other class yayi fa malam. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 40 Sai da ya gama jawabin bayan mai girma Abubakar saraki ya gama jawabi tare da kum abawa wamda suka haddace alkur'ani shawara da kuma kyauta irin ta dalibai,wata dattijuwar matace ta amshi abar magana cikin harshen larabci ta fara kiran sunan najwa kabeer, wadda aka bata kyauta a fanninta na Islamiyya kasancewar mai da kai da kuma kokari da allah ya bata,daga nan kuma kowa ya koma ya zauna,uncle ne ya karbi abin maganar ya kara kiran najwa yayin da take duba Agogo a lokacin 2 har tayi. Najwa ce ta tsaya ta fara zubo bayani cikin harshen larabci" ٱلْـحَمْدُ لِلَّهِ رَبِّ ٱلْعَـٰلَمِينَ أولًا، نشكر الله سبحانه وتعالى الذي مَنَّ علينا بحضور هذا اللقاء في صحةٍ وسلامٍ واطمئنان. لقد كان هذا اللقاء مباركًا، نافعًا، ومليئًا بالدروس والعِبَر. وباسم جميع الحاضرين، نتقدم بجزيل الشكر لكل من ساهم في إنجاح هذا البرنامج – من القادة، والمعلمين، والضيوف الكرام، إلى الطلاب والعاملين. نسأل الله أن يجزي الجميع خير الجزاء، وأن يتقبل منّا ومنكم، وأن يجعل ما تعلمناه اليوم نافعًا لنا في الدنيا والآخرة. اللهم إني أسألك علمًا نافعًا، ورزقًا طيبًا، وعملاً متقبلًا. اللهم زدنا علمًا نافعًا، وارزقنا الحلال الطيب، وتقبل أعمالنا. اللهم ارزقنا العمل بما علمتنا، واحفظنا وأهلنا، وبارك لنا في هذه المدرسة، وارفَعْ مكانتها من مرتبةٍ إلى مرتبةٍ أعلى. اللهم احفظنا من شرور الشياطين والناس، ورُدَّ ضيوفنا إلى ديارهم سالمين غانمين، واجمعنا على خير في المستقبل. آمين. وأنا نجوى سُراج محمد، أقول: جزى الله الجميع خيرًا، وأعادكم إلى أهليكم سالمين. وَٱلسَّلَامُ عَلَيْكُمْ وَرَحْمَةُ ٱللَّهِ تَعَالَىٰ وَبَرَكَاتُهُ. Anan ne fa waje ya dauki ihu tafi da kuma sowa yayin da kowa ke fadin"kai amma yarinyar ta birgeni, allah ya kara mata basira,Abubakar saraki shi kansa yarinyar ta birgesa,yayin da najwa taja kafarta, ba tare da kowa ya sani ba ta dauki gift din da aka bata tace"zainab deejah nidai na tafi idan sunzo suna nemana ku fada musu uzuri na daga nan ta fito, kawu har ya gaji ya fito ya tsaya yana jiranta. Ai tana hangosa tace"kawu mu tafi nidai nagani da wannan taron,kawu ne yace"me kike nufi dariya najwa tayi tace"ina nufin an tashi yanzu kowa zai fito,daga nan ne kuma suka dauki hanyar tafiya gida. Tana shiga gida uniform din ta cire kamar yadda ta saba, a ranta tace"har na huta gobe ba school, falo ta fito tana kwaka kiran umma, dattijuwar ce ta shigo tace"hajiya tace"a fada miki ta tafi unguwa amma ba dadewa zatayi ba,najwa ce tace"to shikenan kin gama girkin ko nazo na kama miki,inna ce tace"aa ai na gama tin dazu bara na zubo miki,najwa zama tayi tana fadin barshi kawai. Daki ta koma ta dauki wayarta,whatsapp ta shiga ta kunna data inda anan ta shiga group din su na makaranta,kowa zancen ta yake ga videon gabatarwarta daga na turanci har na arabic,number ya safwaan ta kalla,shiru ba wani sako tinda ya amsa sallamarta har yanzu,kuma shi bai kirata ba, ita kuma bata da numbern sa,wayar ta ajiye sallah tayi sannan ta dawo ta kwanta tana tinanin rayuwar ta da kuma umma da yanzu ko a wane hali take. A can kuwa court alkali ne ya karbi takardar da maga takarda ya gabatar da karar Habiba Salisu akan kamata da human trafficking,anan koto ta fara saurarar kara,safna, sakina sai umma a zaaune suna kallon yadda habiba ta chanja kala ta zama wata daban,alkali ne ya kalli habiba yace"ko kina da lawyer, girgiza kai habiba tayi tace"aa bani da shi,alkali ne yace"ko kina buqatar lauya nan ma girgiza kai tayi. Sannan tace"bana buqatar lawyer domin nasan ba komai bane ke bibiyata sai alhaki,allkali bai saurareta ba, anan lawyer yaci gaba da abinda ya kawosa,inda aka nuna shedu da kuma inda aka kamata,ba tare da 6ata lokaci ba alkali ya yanke mata hukuncin rai da rai a cikin gidan yari,safna sakina umma kowa kuka yakeyi a wajen yayin da court ta tashi a wannan lokacin. Fitowa sukayi umma ce ta kalli habiba ta kalli sauran yaran, habiba cikin raunananniyar murya tace"aminatu tabbas na cuceki kuma nasan ban kyauta miki ba, na zargeki na zageki n kuma ci miki mutunci, nayi yadda nayi na kori safwaan daga gidan da ya taso tsawon shekaru, na daki samaiha na zalunce ta amma baki ta6a bude baki kim min magana ba,a karshe na zagi mijina, na kuma hada shi da mara adalci, na masa abubuwa iri iri amma dik ba wanda yayi magana a cikinku. Yau ga ranar girbe abinda ka shuka,domin kuwa gashi nan yau na girbi abinda na shuka,tabbas bani da hannu a wannan case din amma saboda hakki yana bibiyata ahi ne allah ya jefani cikinsu, suka san yadda zasuyi suka kullamin wannan sharrin, aminatu ga safana nan dik da nasan dama sakina taki ce, kije da ita ki koya mata rayuwa, sannan kuma ke safna kiyi mata biyayya ki zamo mai hakuri sam karki dauki halina. 'yar sandan ce taja hannun habiba tana fadin"ke madam dallah hirar ta isa haka, wani yace ki aikata wannan abun, yayin data juyo tana fadin, dan allah ki bawa abbah hakuri a madadina dan allah amina. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 41 A yayin da kwanaki ke komawa sati, sati yana komawa wata, wata na komawa shekara a wannan lokacin har aka dauki shekaru biyu ba tare dana leka su ba, kamar haka na dauki alkalamina da takarda na tafi ya zuwa gidan abbah dake Kaduna. Tin daga bakin kofar falon wata kyakkyawar matashiyar budurwa na hango sanye take da abaya pitch colour,ta saka wani dan karamin hijabi,a yayin da jaka handbag a hannunta,tafiya take cikin takun kasaita yayin da take fitar da wani sanyayyen kamshi, gata fara kai jama'ana ni tayaya ma zan kiyasta muku irin halitta na wannan matashiyar budurwar. Wayarta ta zaro kirar iPhone 16 pro max ta kara a kunne, cikin wata murya mai sanyi tace"on my way please ki dan jirani, zaro ido nayi da naji ashe tanajin turanci,wata mota ta nufa kirar camry ruwan toka sai daukar ido take,mai gadi ne yace"hajiya najwa an fito kenan, zaro idanu nayi ina kara kallon halittar daya kwatanta ta da najwa,sai yanzu na gane tabbas najwa ce,gaskia su najwa an zama 'yan gayu ga kyau,masha allahu. Haka ta fice daga gidan tana tuki sannu a hankali, tafiya take a saman titi yayin da wayarta ke kara amma taki dagawa taci gaba da driving dinta cikin kwanciyar hankali. Kongo campus, Zaria Anan naga motarta ta tayi parking wayarta ta dauka, hadi da jaka sanann ta fito daga motar tana gyara rigarta domin ganin ina ne ya tattare, ganin ko ina yayi daidai ne ya ta saka ta fara tafiya gradually, cikin wani slow motion. Daidai wani faculty naga ta tsaya tana kallon wayar, saurin dagawa tayi tace"umma banji me umma tace ba,sai ji nayi tace"tohm shikenan zan biya insha allahu,idan mungama lecture,sai naje ba matsala, umma sai na dawo. Kallon wajen nake anan idanuna suka kalli faculty da a sama aka saka FACULTY OF LAW, nikam nace to su najwa kuma nan aka taho faculty of law kenan, daga nan ta shige zuwa cikin theater din ta zauna kamar yadda dik rabin daliban na zaune suna jiran shigowar malamin. Da gudu ta fito tana ihu allah ya isa, bazan ta6a yafe maka ba,wani dattijon mutum ne yace"ki kyaleni ni zan miki allah ya isa ba ke ba, shegiya, kinsa na rabu da matata mai sona da gaskia da kuma dana sanyin idanuna, kinzo kin haifamin 'yayan shegu, wamda bansan ma ina ubansu yake ba,jamila ce na lura da hakan matar baban safwaan. Jamila ce tace"wallahi karya kake ka chanja zance,ko kaki ko kaso wadannan yaran jininka ne,kuma a gidanka zasu zauna,wane gida jamila ina gidan,ai banga wani gida ba, bayan komai ya kare nima tattarawa zanyi na bar garin dan ba zaan iya zaman kaduna ba,domin mutane sai suyimin dariya,nayi danasanin saninki jamila, kincuceni, kin cucu rayuwata, allah ya isa tsakani na dake, murmushi tayi tace"ban cuceka ba kai ka cuci kanka ka za6i dukiya ka wofantar da iyalan ka dan haka ka tafi dik inda zakaje ni bani da matsla da hakan,mahaifin safwaan ne ya fice fuuu kamar zai tashi sama. Jamila ce bayan ya tafi ta babbake da dariya da a haka zan barka, ai wallahi kayi kuskure muttaka, bazan ta6a barinka a haka ba,yanzu kuma dukiya ta zama tawa kuma na mallaketa,ka tattara ka tafi ya zuwaa dik inda kake tinanin zuwa, ni kuma na zauna na gwangwaje,naci duniyata da tsinke, ahayye, ayiriri,sai ni jamila bakar mace, dik wanda ya zauna dani sai yayi bakin ciki. Umma ce zaune a kujera tana duba wasu atamfofi,karar kira ne ya shigo mata,bataji ba har sai da wayar ta kusa katsewa ta dauka ta kara a kunne,ji nayi tace"ok shikenan sakina tace sa zata biyo amma kuma naji kamar tce akwai aiki yau a factory,katsewa tayi taci gaba da duba kayayyakin ta. Karfe 2 ta fito tana tafe tana duba wayarta, miss call ta gani hakan yasata shiga motarta ta zauna,wani kira naga tavi,cikkn sauri tace"ku shirya komai da ake buqata zanzo nan da mintuna 50 insha allahu, ba sai 6 kikace anaso ba,ji nayi tace"ok shikenan. Tada motar tayi ta fara driving sai da ta fita daga makarantar sannan ta dauki hanyar zuwa gidan safna kamar yadda umma ta aiketa,taba zuwa a kofar gidan tayi parkig kasanxewar tana sauri,tana shiga falo da sallama wata kyakkyawar yarinya ce zaune tana wasa a cikin kayan wasan da yake gabanta,najwa ce ta karasa gareta tar da dagata sama tana mata wasa,kallonta tayi tace"babie ina mama,cikin gwarancinta wanda bai gama zama a bakinta ba ta nuna mata kitchen. Daukar ta tayi suka tafi ya zuwa kitchen din, safna ce ke girki ganin najwa yasa ta kashe gas din ta fito,najwa ce ta kalleta tace"uwargida a gidan rayyan aunty najwa ina wuni,murmushi safna tayi tace"ke kuma a gidan safwaan ba, najwa ce ta katse maganar da cewa ki bani abinda zaki bani na tafi jirana ake kuma na bar motana a waje, yanzu zakiji an fara sakomin kira. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 42 Safna ce tace"ina zuwa sarkin sauri kin hadawa kanki ayyukan da suka fi karfinki, ga school ga kuma wani office daban, murmushi najwa tayi tace"naji koma dai menene. Safna bata dade ba ta fito da leda a hannunta ta mikawa najwa tace"gashi nan ki kaiwa umma zan kirata,kafin ta furta wani abu wayarta kirar iPhone ta fara kara,saurin katsewa tayi tana fadin"aunty safna sai anjima, babie bye sai na dawo, safna ce tace"da dai na ganki najwa amma yanzu kinyi nisa ganinki sai an shirya. Tana fita ta fara driving direct gida tayi, umma ta gani zaune akan kujera,tana zuwa tace"umma ina wuni ya gida, umma ce tace"alhamdulillah ya karatun naki,kayan ta ajiye mata tace"umma zanje shop ana nemana yau akwai aikin da zanyi,umma ce tace"ai ya kamata kije kin kwana 2 bakije ba,sakina ma ta kira tace kije, najwa wadda tayi nisa tace"umma bara nazo daga haka ta wuce dakinta, cikin abinda bai fi mintuna 20 ba ta fito a gurguje, wata doguwar rigar atamfa ce wadda taci stone,veil ta yafa ta saka takalmi mai dan tudu sannan tace"umma jirana suke idan na dawo zamuyi magan. ************** Zainabu ce ta fito da kwano a hannu,nabila na hanga, a fili na furta ohhh girman dan mutum ba wuya yanzu shekara 2 amma ji yadda wannan baiwar allahn ta chanja,umma ce tace"nabila zo ki kaiwa almajirai wannan abincin,nabila wadda take rubutu ta mike tace"tohm umma daga nan ta karbi abincin ta fitar dashi waje. Zainabu ce ta zauna a tabarmar datake shimfide a tsakar gidan, yau daya taji tana kewar najwa,ko ina ta tafi, yanzu tana ina,ta dulmiya cikin tinani,ko shigowar nabila bata ji ba, nabila ce tace"umma na kai musu,umma bara naje gidan su kuluwa zamuyi wani assignment, umma ce tace"to shikenan kije karki dade. **************** Najwa ce akan wani katon tray wadda take making meat pie akai,yayin da wata na soyawa, sanye take da rigar chef a jikin ta da hula,wayarta dake aljihun chef ce ke ruri,dauka tayi tana kallon numbern domin kuwa new number ce,da har bazata daga ba sai kuma naga ta daga tana fadin"hello,jin shiru ba magana ne yasata katsewa taci gana da aikinta tana kara bada himma,haka kafin 6 sun hada ordern nan tsabb,toilet din office din ta ta shiga ta tsaftace jikinta sannan ta dawo. Handkerchief ta dakko ta goge face dinta dashi sannan ta zaro mirror a jaka, bayan taga face dinta ne yasa ta maidawa tana daukar wayarta,hello ta furta cikin sanyin murya,ok to su shigo, daga nan taci gaba da danna wayar. Wasu samari su 2 sai mace guda daya a baya,bayan gaisawa da sukayi anan ne suka gabatar da cewa sune wanda aka musu aiki dazu, najwa ce tace"eaah nagane ku ai,bayan gama dik wani jawabi anan ne akayi total na kudin sannan aka tura mata a account,yayin da dayan saurayin ke kallon fuskar najwa waddaa sam hankalinta baya kansa. Suna tafiya wayarta ce tai kara, jin sako yasata dubawa,cikin private number taga sako an rubuta"ina sonki najwa" Da mamaki ta kalli numbern sai kuma naga ta mike tana maida wayar cikin jaka,ganin magariba ta kawo kai,waje ta fito wajen ma'aikaciyar ta tace"Gloria ina son n atafi yanzu kamar yadda aka saba a rufe, sai da safe,gloria ce tace"ok madam good night daga nan ta fito. Daidai jikin motar ta wani saurayi ne ya taho yana kallon najwa,wadda take kokarin shiga mota,sallama yayi mata tsayawa tayi tana kallonsa tace"malam lafiya,cikin sanyi murya yace"sunana idris and naganki ne kuma naji kin kwanta min shi ne nace"dan allah idan ba damuwa ina so mu tattauna wata magana mai muhimmanci, najwa ce ta kallesa tace"kayi hakuri sai dai ka sake dawowa wani lokacin domin yanzu na tashi, bata jira amsarta ba ta shiga mota ta huce. Tana parking ta fito ganin motar abbah yasata shiga cikin gidan da sallama,jin falon shiru yasata shiga dakinta tana sai da rage kayan jikinta sannan ta shiga toilet, wanka tayi tayi sallah sannan ta fito tana gabatar da sallah magariba, bata dade ba taji kiran sallar isha'i,sallar tayi ta gabatar da sallar shafa'i da wutiri sannan ta mike ta saka wasu riga da wando na bacci ta saka katon hijabi ta fita zuwa falon. Tana zuwa ta tarar da umma a zaune tana duba kaya a waya, umma ce tace"najwa kin dawo kenan,eh umma nadawo tin dazu, najwa ce tace"umma yah safwaan yanzu bana samunsa a waya, umma kuma ya daina kirana ma, da yana kirana amma yanzu ya daina idan na kira ma bana samunsa,umma ce tace"ea ai kinsan shirye shiryen dawowa yake,dazu mun gaisa yace"in gaida ki ma gobe yana dawowa. Najwa da murna tace"umma ba inda zani gobe, sai yah safwaan ya dawo naga me da me ya kawo min, yayi min alkwari dayawa kuma,umma ce ta kalleta tace"to kuma speech din da zakiyi fah,najwa ce ta kalli umma tace"kuma umma har na manta,shikenan baza a je dani ba ni ina makaranta,gaskia nidai umma zan hakura da karatun nan, a mafiya yawan lokuta shi yake min cikas. Abba ne ya shigo yace"gidanku najwa, ke kam allah ya shiryeki, to ki bar karatu kiyi me,na dauka nan da kwanaki 3 zaku fara exam ta karshe a wannan level din daga nan sai level 2,to karma ki fara,kuma gobe ina nan sai naga tafiyarki sannan, ni danake so ki taimaki dik me buqatar taimako kuma sai ki fara sarewa,ko kin manta ina da burika dayawa a kanki. Najwa ce tayi murmushi tace"to baba bazan baka kunya ba, umma bara naje abba sai da safe, gaba daya suka amsa sannan ta tashi ta tafi dakinta. Umma ce ta kalli abbah tace"ya kamat najwa ta ziyarci iyayenta koda sau 1 ne,tinda an samu yanzu ba sihiri a jikinta, kuma akwai kafi mai karfi wanda ba sihirin da zai shigeta da izinin allah,abbah ne yace"nima haka nake tinani amma na bari sai safwaaan ya dawo sai mu saka rana, muje prison daga nan kuma sai muje kauyen nasu. Umma ce tai murmushi tace"to allah ya amince abbah allah ya kara sutura,murmushi abbah yayi yace'muje kici abinci. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 43 Tsaye take a gaban tarin daliban da tsayawa kirgisu ma bata lokaci ne a kalla zasu kai 150 ko ma sufi haka, najwa ce tsaye yayin da cameras suka fara kokarin daukarta,kowa burinsa ya dauketa, najwa cikin wata cool voice ta furta. Peace be upon you all, and may Allah's blessings be with you. All praise is due to Almighty Allah who granted us the privilege to gather here today in peace and well-being, at this esteemed institution — a center of learning, discipline, and future leadership. I am deeply honored to speak before this remarkable audience at the prestigious Faculty of Law, a faculty that molds defenders of justice and truth. I wish to extend my sincere appreciation to the school authorities, the Dean and leadership of this faculty, the respected lecturers, and most importantly, you — the vibrant students with great vision — for inviting me here and for your warm reception. To be a lawyer is not just a profession; it is a position of trust. As students of law, you have chosen a noble path — one that demands brilliance, integrity, and above all, the fear of God. Being a lawyer goes far beyond standing in court; it is about impacting lives, protecting the rights of the voiceless, and building a society founded on justice and truth. Learn with purpose, stand for truth, and speak for the voiceless. Every law student holds a responsibility to study not just to earn a degree, but to become a tool for societal transformation. Do not turn this profession into a means for selfish gain or injustice. Be courageous defenders of truth — no matter the cost. There are thousands of people in our country — the poor, the oppressed, the abused — who are waiting for lawyers like you to stand up for them. You are their hope. Your words, your wisdom, your integrity — may be the only thing standing between them and injustice. So, I urge you today: study with the aim to build legacy. Be role models. Be leaders. Be listeners with empathy. This profession demands seriousness, not recklessness — because justice is the foundation of peace and national development. I pray that Allah grants you wisdom, understanding, and honor. Live with discipline and purpose. Avoid any action that could tarnish your name — because the world is watching you, with high expectations. Finally, let me congratulate you on your admission and your decision to join the Faculty of Law. You have stepped into a path of great honor and responsibility. Keep pushing forward until you become stars that shine across this nation and beyond. Thank you for your time. May Allah bless this institution, elevate the Faculty of Law, and grant you success in this life and the hereafter. Wassalam Alaikum Warahmatullah. Najwa Suraj Muhammad Gaba daya wajen taron tafi ne ya krade ko ina, yayin da kowa ke furta yau an fayyace me kalmar lauya take nufi a, wani zakukurin lecturer je ya tashi yana magana cikin harshen hausa,tabbas abinda najwa ta fada haka yake, muna fatan zakuyi aiki da shi kuma zakuyi aiki da basira,a yau dani da sauran malamai, muna muku addu'ar fatan samun nasara a jarabawarku,fatan ubangiji ya baku nasara,daga nan kuma aka rufe taro da addu'a. Gaba daya fitowa sukayi daga hall din yayin da suka zagaye najwa suna kara gaisawa tare da jinjina mata,wani dalibi ne ya doso wajenta yace"najwa kije inji dean,kallonsa tayi tace"dean kuma wata kawarta ta kalla tace"deejah zo ki rakani, daganan suka fito suka nufi office din. Knocking take tafi minti 1 sannan yace"shigo tare da deejah suka shiga, kallonta yayi sai kuma ya kauda kai yace"gaskia najwa suraj Muhammad kin burgeni kedin 'yar gidam malam suraj Muhammad ne dayake unguwar rigasa,najwa ce ta gyada kai tace"ea ni ce,wani list ya mika mata yace"daga yau zuwa gobe dik wanda bai baki ba ki masa cancelled, najwa ce tace"toh sir insha allahu daga nan suka tashi yana me kallonta yana murmushi. Tana fitowa suka rabu da deejah ta koma can parking space, wayarta ce ke kara zaro ta tayi tana kallon screen din wayar,picking tayi tace"gloria yadai,banji mai gloria ta fada ba kawai naji ta katse ta shiga motar, wasu yammata ne suka taho suna kwala mata kira dole ta tsaya tana sauraren zuwansu. Daya daga cikinsu ce ta karaso,kallonta tayi ta kalli ta kusa da ita tace"ke ku kawo paper dinku ta gani ta muku tick idan ba haka ba kuwa kunsan halin wannan mutumin, wata dariya dayar ta babbaka tace"ohhh wai ita ga me kokari ko,to ni bazan bada ba dik abinda zaiyi sai dai yayi amma bazan bawa mai kan kwakwa paper ta ba,najwa murmushi tayi ta kar6i na wadda suka miko mata ta juya ta shiga motarta tana kokarin tada ta,daga nan ta fice ta barsu ta bar school din. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 44 Motoci 4 ne sukai parking a parking space din dayake tsakar gidan,wani kamshin turare ne ya ziyarce ni a lokacin da aka bude murfin motar,tsayawa nayi ina karewa halittar wajen kallo,wani saurayi ne ya fito sanye yake da suit ash wadda ta karbi jikinsa, sai shoes black wand ayake daukar idon mutane. Sannu a hankali yake tafiya da sauri nasha gabansa,yayin da sumar kansa wadda ba dayawa bace ta gama taruwa a kan nasa,sai kuma wata kasumba wadda bai riga daya gama aske ta ba ya barta ta kwamta luff a kan kumatunsa. Falon ya shiga da sallama a bakinsa yana yi yana karewa falon kallo, daya daga kujerun falon ya samu waje ya zauna jin fakon shiru,zaune yake har yanzu falon shiru shi kuma yaki mikewa daga zaunen da yake,najwa ce ta shigo da waya a kunnenta tana fadin"ohh kana bakin gate, ok to ka shigo yanzu zan fito,katsewa tayi sam hankalinta ya kada ta tafi upstairs ta haye ta fara taka matattakalar bene. Yayin da safwaan sai da ya bari ta huce yabi bayanta, dakinsa ya shiga ya barta direct bedroom yayi a cikin shekaru 2 an chanja komai na dakin daga marron zuwa blue and white wanda yayi matukar yiwa dakin kyau, shi kansa dakin ya burgesa,bai kalli toilet ba ya dauki kujera ya dasa bakin windown dakinsa yana kallon yadda zai ga ita kanta najwa. Yana nan zaune harta shiga ta fito,kallonta yake yayin daya shiga motarta ta tada ta fice daga gidan,a ransa yace"lallae wannan yarinyar ta cika yawo amma zanyi maganinta, dsn naga idan har ba auren aka daura ba bazata barni na huta da cecekuce ba. Bayan awa 2 Kowa zaune yake a falon, sakina safna umma da samaiha dikansu da mazajensu, yayin da aka saka safwaan a tsakiya ana zolayarsa, ko kallonsu bai ba,najwa ce ta shigo da sallama, gaba daya hankalinta yana kan dining area,ganin ba abinda aka shirya yasa ta furta"ohhh umma kin kyauta da baki jera komai ba, naje wajen Gloria kar6ar aikin da mukayi dazu kafin na tafi speech, batare data juyo ba,safna ce tace"najwa ya akai na ganki a social media,cigaba tayi da gyarawa tace"oh aunty safna ba dole ki ganni ba,ni ai bansan zaki dauki hoto ba da bazan je ba. Umma wai ina yah safwaan ko bai dawo bane,rayyan ne yace"wane safwaan kuma, abdallah ne yace"safwaan har nawa kuma bayan gashi a zaunr yana kallonki,najwa ce ta murmushi tace"aa yaya abdallah kaima ka cika abin dariya ya safwaan ne zai dawo bani da labari,wayarta ce ta fara ruri,shiryawa take a haka dauki wayar tana fadin ka shigo ina aiki ne,jin wata kakkausar muryar da bazata ta6a mantawa ba taji yace"ba inda zakije har maza nawa zaki gayyato mana gida stupid. Take hanjin cikinta ya kada, hankali ta juyo tana kallon sa ganin kallon da yake aika mata ne yasata sunkuyar da kai tana wasa da yatsun hannunta,mikewa yayi yazo dab da ita yayin da umma ta mike ta bar wajen tana murmushi a ranta,najwa jiki na tsuma ta fara ja da baya, har sai da ta tokare bayanta a jikin dining din. Safwaan ke kallonta yayin daya shagala da karewa halittarta kallo,kallonta yake wanda a cikin shekaru 2 ta zama wata beautiful, wadda bai zata ba, gata ta zama cikakkiyar budurwa, wadda take fitar da wani sihirtacen kamshi a jikinta, najwa ce ta durkushe yayin da wayar ta fara ruri, tana shirin dauka ya kar6e wayar, a handsfree ya sakata yayin da mai magana yace"class captain na iso,wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke yace" kije ki kar6i abinds zaki kar6a. Ai da sauri ta mike har tana tuntube,yayin daya juyo ransa a hade yana kallonsu, dik da sunso yi masa tsiya amma haka ya huce yabi bayan umma zuwa dakinta,sai da suka tabbatar da cewa ya tafi sannan suka fashe da dariya kasancewar sun san halinsa bayasan dariya. Najwa a ranta tafiya tati cike da tsoro domin ita bata ta6a jin tsoron yah safwaan ba sai yau , domin kuwa ya mata wani kwarjini wanda ita kadai ne ta gani ko su safna sun gani ne ko basu gani ba ita dai ta gani. A cinyar umma ya zauna yana karewa wayar kallo,gaba daya wayar iya whatsapp ne sai Instagram wanda dika ba wamda ya shiga,umma ya kalla yace"umma dan allah ayi a tsayar da magana tinda na dawo,umma ce tace"haba safwaan kasan hakan bazai ta6a yiwuwa ba, dole sai anje anga iyayen ta,an tambayesu idan su zsu yadda,karka manta lokacin da aka hada auren nan ba wani nata a kusa, dan haka ya zuwa yanzu sai dai mu je zuwa kauyen su. Safwaan ne yace"umma yaushe zamuje dan allah,kallonsa umma tayi tace"zamuje amma najwa zasu fara exam sai allah yayi idan sun gama zamu halarta,sai zancen bake shop dinta wanda take gudanarwa,abbah ne ya bude mata kuma ba laifi mutane suna so,shidai baiyi magana ba kawai ya rufe ido yana shafa ciki. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 44 Motoci 4 ne sukai parking a parking space din dayake tsakar gidan,wani kamshin turare ne ya ziyarce ni a lokacin da aka bude murfin motar,tsayawa nayi ina karewa halittar wajen kallo,wani saurayi ne ya fito sanye yake da suit ash wadda ta karbi jikinsa, sai shoes black wand ayake daukar idon mutane. Sannu a hankali yake tafiya da sauri nasha gabansa,yayin da sumar kansa wadda ba dayawa bace ta gama taruwa a kan nasa,sai kuma wata kasumba wadda bai riga daya gama aske ta ba ya barta ta kwamta luff a kan kumatunsa. Falon ya shiga da sallama a bakinsa yana yi yana karewa falon kallo, daya daga kujerun falon ya samu waje ya zauna jin fakon shiru,zaune yake har yanzu falon shiru shi kuma yaki mikewa daga zaunen da yake,najwa ce ta shigo da waya a kunnenta tana fadin"ohh kana bakin gate, ok to ka shigo yanzu zan fito,katsewa tayi sam hankalinta ya kada ta tafi upstairs ta haye ta fara taka matattakalar bene. Yayin da safwaan sai da ya bari ta huce yabi bayanta, dakinsa ya shiga ya barta direct bedroom yayi a cikin shekaru 2 an chanja komai na dakin daga marron zuwa blue and white wanda yayi matukar yiwa dakin kyau, shi kansa dakin ya burgesa,bai kalli toilet ba ya dauki kujera ya dasa bakin windown dakinsa yana kallon yadda zai ga ita kanta najwa. Yana nan zaune harta shiga ta fito,kallonta yake yayin daya shiga motarta ta tada ta fice daga gidan,a ransa yace"lallae wannan yarinyar ta cika yawo amma zanyi maganinta, dsn naga idan har ba auren aka daura ba bazata barni na huta da cecekuce ba. Bayan awa 2 Kowa zaune yake a falon, sakina safna umma da samaiha dikansu da mazajensu, yayin da aka saka safwaan a tsakiya ana zolayarsa, ko kallonsu bai ba,najwa ce ta shigo da sallama, gaba daya hankalinta yana kan dining area,ganin ba abinda aka shirya yasa ta furta"ohhh umma kin kyauta da baki jera komai ba, naje wajen Gloria kar6ar aikin da mukayi dazu kafin na tafi speech, batare data juyo ba,safna ce tace"najwa ya akai na ganki a social media,cigaba tayi da gyarawa tace"oh aunty safna ba dole ki ganni ba,ni ai bansan zaki dauki hoto ba da bazan je ba. Umma wai ina yah safwaan ko bai dawo bane,rayyan ne yace"wane safwaan kuma, abdallah ne yace"safwaan har nawa kuma bayan gashi a zaunr yana kallonki,najwa ce ta murmushi tace"aa yaya abdallah kaima ka cika abin dariya ya safwaan ne zai dawo bani da labari,wayarta ce ta fara ruri,shiryawa take a haka dauki wayar tana fadin ka shigo ina aiki ne,jin wata kakkausar muryar da bazata ta6a mantawa ba taji yace"ba inda zakije har maza nawa zaki gayyato mana gida stupid. Take hanjin cikinta ya kada, hankali ta juyo tana kallon sa ganin kallon da yake aika mata ne yasata sunkuyar da kai tana wasa da yatsun hannunta,mikewa yayi yazo dab da ita yayin da umma ta mike ta bar wajen tana murmushi a ranta,najwa jiki na tsuma ta fara ja da baya, har sai da ta tokare bayanta a jikin dining din. Safwaan ke kallonta yayin daya shagala da karewa halittarta kallo,kallonta yake wanda a cikin shekaru 2 ta zama wata beautiful, wadda bai zata ba, gata ta zama cikakkiyar budurwa, wadda take fitar da wani sihirtacen kamshi a jikinta, najwa ce ta durkushe yayin da wayar ta fara ruri, tana shirin dauka ya kar6e wayar, a handsfree ya sakata yayin da mai magana yace"class captain na iso,wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke yace" kije ki kar6i abinds zaki kar6a. Ai da sauri ta mike har tana tuntube,yayin daya juyo ransa a hade yana kallonsu, dik da sunso yi masa tsiya amma haka ya huce yabi bayan umma zuwa dakinta,sai da suka tabbatar da cewa ya tafi sannan suka fashe da dariya kasancewar sun san halinsa bayasan dariya. Najwa a ranta tafiya tati cike da tsoro domin ita bata ta6a jin tsoron yah safwaan ba sai yau , domin kuwa ya mata wani kwarjini wanda ita kadai ne ta gani ko su safna sun gani ne ko basu gani ba ita dai ta gani. A cinyar umma ya zauna yana karewa wayar kallo,gaba daya wayar iya whatsapp ne sai Instagram wanda dika ba wamda ya shiga,umma ya kalla yace"umma dan allah ayi a tsayar da magana tinda na dawo,umma ce tace"haba safwaan kasan hakan bazai ta6a yiwuwa ba, dole sai anje anga iyayen ta,an tambayesu idan su zsu yadda,karka manta lokacin da aka hada auren nan ba wani nata a kusa, dan haka ya zuwa yanzu sai dai mu je zuwa kauyen su. Safwaan ne yace"umma yaushe zamuje dan allah,kallonsa umma tayi tace"zamuje amma najwa zasu fara exam sai allah yayi idan sun gama zamu halarta,sai zancen bake shop dinta wanda take gudanarwa,abbah ne ya bude mata kuma ba laifi mutane suna so,shidai baiyi magana ba kawai ya rufe ido yana shafa ciki. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 46 Najwa ce ta shigo da katuwar leda ba kowa a falon hakan yasa ta ajiyeta anan ta fara kwala kiran umma,umma na kitchen ta fito tana fadin"to 'yar sarkin kira gani menene kuma,najwa ce ta karasa wajen umma hadi da rungumeta tana fadin"kai umma kuma idan baki ganni ba kuma kiyi ta kewata kuma yanzu nazo amma shi ne kike cewa na fiye zance kai umma. Umma ce ta shafa bayanta sannan tace"yanzu dai dauke ledan nan ki huce dakinki da ita ki fito kiyi dinner,najwa ce ta janye jikinta hadi da dsukar ledan tayi dakinta. Haka rayuwa taci gaba da tafiya a wannan bangarori inda a yau ne samaiha ta koma kasar Qatar,tare da yaranta su dika,shi kuma safwaan a yau ne suka koma wani katon gida dayake nan cikin unguwar tasu. Kallon gidan nake a kalla yayi biyun gidan nasu,ga kyau ga kuma uwa uba fasalin ginin na zamani,part 2 ne a cikin gidan,abbah sai sanya masa albarka yake kasancewar yanzu shi ne shugaba a companyn na abba shi yayi retire ya dora dansa safwaan. Safwaan ne kwance a cikin dakin daya za6a ya kasance dakinsa dan karamin daki ne wanda yake dauke da ash din furniture,komai na dskin ya kasance ash colour ne sai ratsi ratsin fari kadan kadan,lumshe idanunsa yayi yana tuno rayuwar da yayi a baya, da yadda abbah ya rikesa dik da bai haifesa,a fili ya furta bani da abinda zan saka maka dashi abbah sai dai na maka fatan ubangiji yaja da ranka. Knocking din da ake ne yasa shi fadin "Shigo Najwa ce ta shigo dauke da tray a hannunta sama fkask din shayi ne sai kuma kana nan kofuna. Da sallama ta karasa shigowa tana fadin " yah safwaan ina wuni,bai kalleta ba yace"lafiya qalau ya gida. Kallonta kuma ya koma yi sanye take da hijabi har kasa yayin da tayi fayau fuskarnan ba komai farin da tayi. Safwaan ne yace" kije ki kwanta da wuri gobe da wuri zamu fita. Daga haka ya mike ya huce zuwa toilet. Najwa ce ta sauke ajiyar zuciya ta dago sai a lokacin ta samu damar karewa dakin kallo,a lokacin ne taga wani tsohon hoto da mamaki ta kalli hoton ranar farkonta ce a makaranta. Gefe kuma ta tina ranar graduation din su inda suka saka blue black din riguna da huluna. A fili ta fyrta"yah safwaan ina ya samo wannan hotunan,ganin babu mai bata amsa ne yasa taja kafafunta ta bar wajen. A falo ta tarar da umma zaune tana kallo,kusa da ita taje ta samu ta zauna, komai ta tina kuma sai naga ta kkwanta ta dora kanta akan cinyar umma. Umma ce ta dubeta tace"najwa lafiya dai ko. Najwace ta runtse idanu tace"umma bakomai, umma ni ba abinda zance muku,kun taimakeni umma,kun mayar dani mai ilimi, dik da bakusan ko ni wacece ba. Umma jin ta dakko wannan maganar ne yasata fadin"shikenan ya isa tashi kije ki kwanta kinji dare yayi nima yanzu zan tashi,najwa ce ta mike tana wa umma sai da safe ta shige zuwa dakinta. Sai da ta shige umma tai shiru tana tina lafazin yarinyar tabbas abbah sai dsi allah ya saka masa da alkhairi amma yayi dawainiya da najwa,da wannan tinanin ta mike ta bar falon bayan ta kashe wutar dakin. Safwaan ne ya fito dakin najwa ya tura yaci sa'a a bude yake, a zaune ya ganta tana duba wasu takardu daga ita sai riga iya gwiwa mai siririn hannu. Jin shigowarsa ne yasa ta saurin jan hijabinta ta saka tana kakalo murmushi tace"yah safwaan kazauna. Safwaan ne ya zauna yana kara kallonta,sai kuma yace"najwa kinsan me ya kawo ni wajenki. Najwa ce ta girgiza kai. Safwaan ne yace"nasan ai kinsan da maganar auren mu ko,kuma nasan kina tinanin cewa zakiyi wa umma bayani saboda ba sonki nakeba. Najwa ki sani tinda allah ya hallicceni ban ta6a son wata ba bayan mahaifiyata da abbah kamar ke, najwa kece nutsuwata, najwa kece komai nawa, haka kuma kece kwarin gwiwa ta. Najwa ce ta dago ta kalli safwaan wanda yake magana. Safwaan ne yace"eaa najwa kcece kwarin gwiwata,a lokacin da ina qatar ma najwa videon ki nake gani na school da ake dorawa a net su ne suke sakani na kara zabura na kara zage dantse nayi abinda ya dace. Najwa to ki duba kigani a yanzu ta dalilinki mai na zama,najwa yau zan furta miki kalmar dana dade ina boyemiki, kalmar da nasan cewa maza da yawa sun furta miki ita kafin ni. Najwa bansan tayaya zan iya bayyana miki tsantsar son da nake miki ba amma nidai nasan ina sonki har rananr da numfashi na zai bar gangar jikina. Najwa You Have long been a secret in my heart, but today, my heart can no longer hide you – I must tell you the truth it holds inside.Every night, my thoughts pause at you. I’ve loved you in silence for so long, but fear always stopped me from speaking the truth.I could string together a hundred words, but not one could truly express how I feel about you. You’ve been my dream, my hope, and my desire since the day I first saw you."There was a day I remained silent, even as my heart called out loudly. But now I’ve realized love doesn’t need silence – it needs honesty."I can’t say I just fell in love with you today, because this love has been building a home in my heart for a long time. You’ve become a part of my thoughts—even in my dreams.I waited so long for the right moment, but now I know there’s no better time than now to say this: I love you more than words can ever express."If loving you is a crime, then I’ve been guilty for a long time, secretly loving you. But today, I want you to be the special one—my heart’s moon."You are the only woman my heart beats for. I don’t know how you’ll take this, but I hope you understand that this love is real—pure and full of good intentions."My life doesn’t feel complete without you. I’ve kept this feeling buried for so long, but now that my heart is overflowing, I have to tell you: You are the happiness I’ve been searching for.My heart has held onto a secret for years with your name written all over it. But today, I want you to read that heart yourself, and see how brightly your name shines in it." *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 47 Najwa ki yarda dani ki karbi soyayyata I LOVE YOU SO MUCH. Bazaki san ya nake ji ba sabods zuciyata ba ajikinki take ba amma najwa ya kamata ki karbi soyayyata ko na samu nayi bacci a rai ba tare da tinanin komai ba. Najwa ce ke kallonsa yayin da hawaye ke zuba a idanunta,matsowa tayi hadi da rungume safwaan wanda shima hawayen yake zubarwa. Safwaan tsam ya rngume najwa ajikinsa yayin dayake fitar da wani numfashi wanda daji kasan na kwanciyar hankali ne sabanin dazu da yake gurnani. Najwa ce ta fara janye jikinta daga nasa,hannunta ya rike hadi da fito da wata kyakkyawar zobe an saka s&n a jiki ya zura a hannunta yan akara kallon face dinta wadda ta sunkuyar dakai. Safwaan ne yace"najwa kina sona kenan,shiru tayi tana kara kallon zoben tana shafawa,a hankali ta dago zoben tana kallo hadi da sumbatarta,da mamaki yake kallon abnda ke faruwa sai kuma yayi murmushi ya mike yace"ki kwana lafiya kinji ki tashi da wuri gobe domin a goben nan zan cika miki burinki da kika dade kina fata najwa, daga nan ya fice ya barta. Sai da ta rufe sannan ta juyo tan adafe kirji, a rabta tace"dama ya safwaan na sona haka amma ni bansani ba,gaskia rashin sani yafi dare duhu, to amma meyasa baya kirana lokacin daya tafi Qatar. Sai kuma tace"to kodai saboda baya son ya takuramin ne,murmushi tayi hadi da hayewa kan gadon tana jan bargo yayin da baccin ma yaki zuwa tana tina movement din ya safwaan. A bangaren safwaan ma baccin kasa zuwa yayi yana kara tina yadda yau ya fadawa najwa irin yadda yake sonta da kuma rungumar datayi masa,a haka wannan ruhina suka ci gaba da tinani har sai da bacci barawo yazo ya sace su. Tin asuba ba wanda ya koma bacci shiryr shirye kawai suke, yayin da najwa ta shirya kayanta a akwatu har yanzu ta kasa mantawa da maganar yah safwaan. Karfe 7 daidai wata katuwar motace kirar jeep ta fito bayan saka kayan sai kuma umma da najwa suka shiga baya sai abbah da safwaan suka shiga gaba yayin da safwaan ne ke tuki,amma rabin hankalinsa yana kan najwa wadda take danna wayarta. A ransa yace"ba wanda ya gaya miki inda za aje sai dai kawai ki ga mamanki yau, daga nan yaja motar suka bargidan suka dauki titi. Tinda suka fara tafiya ba wanda yace uffan,yayin da najwa ta kwanta a jikin umma tana bacci,karfe 11 suka shiga garin katsina,yayin da safwaan bai manta sunan kauyen nasu ba,tafiya suke yayin da karfe 2 suka iso cikin kauye kasancewar hanuar bata da kyau ga kuma kasa a wajen. Sai a lokacin najwa ta farka da salati ta farka tana yi tana kallon garin ta tagar mota,safwaan ne ya fita daga motar bai dade ba ya dawo yace"abbah sai mun danyi tafiya zuwa can lungun. Tin daga bakin lungun safwaan yayi parking yayin da al'ummar kauyen suka fito suna kallon katuwar motar data faka a kofar lungun da tsakar ranarnan. Gaba dayansu fitowa sukayi suna kokarin shiga lungun,yayin da najwa ta na kokarin tino inda ta san garin amm kwakwalwarta taki bata hadin kai. Nabila ce tazo giftawa abbah ne yace"yarinya inane gidan zainabu,anan take kirjin najwa ya buga yayin da take ganin wanann budurwar yarinyar kamar ta santa,ita kanta nabilar sai da ta kare musu kallo amma gaba daya hankalinta yana kan najwa wadda itama ita take kallo. Nabila ce tace"ku biyoni na kaiku,kallon budurwar take sanye take da wani kodadden zane sai wani hijabi daya fashe ta tsakiyar kai, kanta dauke da kayan miya da alama tallah takeyi,tafiya take yayi da najwa ke kara kallon yarinyar kamar wadda ta santa din nan. Nabila kofar wani gida ta tsaya tana cewa bara naje na mata iso sai ku shigo,nabila tana shiga da gudu ta karasa tana fadin"umma umma, zainabu na makewayi ta fito tana fadin"wai nabila yaushe zakiyi hankali,kinsan dai ko yanzu aka miki aure tsab zaki zauna. Nabila ce tace"umma baki kikayi wasu masu kudi,umma kinga motarsu wata katuwa ce yara sunje sun kewayeta,umma kuma dayar tana kama da yaya najwa,umma da sauri ta yar da butar tace"maza kije kice su shigo ina ga yau mafarkina zai tabbata. Tabarmi ta shinfida a lokacin umma ce a gaba sai najwa wadda take binta a baya tana leke,a tsakar gidan kuwa umma ce a tsaye tana jiran shigowarsu,yayin da najwa da umma suka hada ido sai kawai umma ta fara fadin"najwa cikin karkarwar baki,sai kuma ta tafi luuu ta fadi,umma ce tace"maza kirawo safwaan da abba su shigo,ke kuma yammata miko mana ruwa. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 48 Najwa ce ta taho wajen zainabu wadda umma ke watsa mata ruwa, yayinda safwan ke kallon gidan yana mai kara kallon yanayi na gidan su najwa,gashi dai ginin kasa ne ko ina a lalace amma kuma fes ko ina a share a tsaftace. Najwace tace"yah safwaan ku zauna,kallon tabarmar yayi dik da dai gata a mace amma kuma a tsaftace take tasha wanki. Zainabu ce ta fara yayin data fara tozalo da idanun najwa suna zubar da kwallah,najwa ce ta dubeta tace"umma. Zainabu ce ta dubeta tace"ashe dama zan kara ganinki a dubiya najwa, ashe gaskiyar ki da kikace zaki dawo da canji a cikin rayuwar mu,najwa ina kika shiga, tsawon wanann shekarun kina ina najwa. Najwa ce ta kalli umma ta kalli safwaan da abbah sanann ta daga zainabu tace"umma ki zauna, umma ina fahad. Umma ce tace"yawwa zainabu zauna dik wannan amsoshin tambayoyin zaki samesu insha allahu a bakina ba a bakin najwa ba,umma ce ta mike da kanta tace"bara to na hada wuta na dora mumu abin sawa a baki,njwa ce tace"aa umma ki barshi ku zauna ki kawo nayi miki. Umma ce tace"najwa anya zaki iya kuwa duba da yanayinki ya chaanja,gaki kin zama 'yar gayu, safwaan ma kallon ta yake yayin da yake kokarin cewa ta barshi zasu je su siyo amma sam taki yadda su hada ido. Umma ce ta katse maganar da cewa najwa ki huta ina safwaan kuje sai ku siyo mana a cikin gari,zainabu ce tace"ai kuma hanyar bata da kyau baiwar allah to kokuma tsaya bara na aika nabila ta karbo muku kindirmo sai na dama muku fura. Nabila! NABILA!! UMMA ke kwala mata kira,nabila ce ta fito a tace"umma gani. Umma ce tace"kije gidan su kuluwa sai ki amso min kindirmo anjima zanzo sai mu tattauna, nabila ce tace"toh umma,mikewa tayi najwa ce tace"tsayani kinji,safwaan zai mike umma ta zaunar dashi. Tafe suke suna hira jefi jefi,najwa ce tace"nabila ya kai na ganku a haka kuma ina fahad. Nabila ce tace"aunty najwa me kika gani,oh wai dan talaucin da muke fama dashi,yanzu bamu da kudi kuma umma tin bayan tafiyarki ta daina dorawa kowa tallah,yanzu haka ina ss1 ne a makarantar secondary ta bayan gari. Aunty najwa yanzu haka bashi ake bin umma a gidan maigari, amma allah yasa ma ta bata kindirmon,najwa ce tace"nawane kudin. Nabilace tace"dubu biyar,handbag din ta ta dago ta zaro dubu biyar ta mika mata tace"nabila ki bata idan munje kice inji umma,nabila tsayawa tayi yayin da hawaye ke faman yoyo a kumatunta. Aunty najwa kece kika koma haka,aunty najwa kalli rigarki inda a film nake ganin ta,sai kuma ta kalli jikinta tace"aunty nabila miyi sauri ko an kusa sallah, yayin da al'ummar wannan gari ke kallon najwa, dayawa suna tarar ta suna cewa wacece wannan amma nabila sai tace musu 'yayarta ce tazo daga birni,kuma cikinsu ba wanda ya kawo najwa ce. BAYAN AWA 4 (After Four Hour) Zainabu ce tace"aminatu nagode nagode sosai allah ubangiji ya biyaku da gidan aljannar firdausi,abbah muna godiya tabbas kun ceci rayuwar najwa kuma indai ni ce kuje na bar muku najwa ku zaba mata dik abinda kukaga ya dace da ita,kuka zainabu take yayin da umma ita ma ke kukan tana kara bata hakuri. Zainabu ce tace"a rayuwa gambo ya cuceni amma komai ya faru yana da dalili gashi har kun karya sihirin dayake jikin ta,nagode kwarai da gaske allah ya saka muku da alkhairi, abbah ne yace"ki daina kuka kallon najwa yayi yace"tashi kuje,ai da sauri taja hannun nabila suka mike, yayin da safwaan shima ya bi bayansu. A kofar gida suka tsaya,najwa ce tace"nabila ina ne wajen aikin fahad,nabila ce tace"ba anan bane ciki ne sosai kuma da tazara gaskia sai an huce kauyen nan,kallon safwaan tayi wanda wasu samari suka tsaya kusa dashi suna masa hira,ganin sun juya zasu shiga gari yasata fadin"yah safwaan,juyowa yayi yana kallonta yace"menene. Dan turo baki tayi tace"dan allah ka bani key zanje wajen yayana kuma ba a kauyen yake ba,safwaan ne ya kalleta yace"najwa ki kula kinji,dan allah banda tukin ganganci kinsan ina sonki ko,saurin kau da kai tayi tana kallon nabila wadda take dariya. Ganin haka yasa shi fadin"kunga kunsan menene ku jirani,wajen nabila yaje yace"kinga yanzu dai ki kula da ita kinji dan nasan kin fita sanin kauyen nan ya yake,dariya nabila tayi tace"to ya safwaan insha allahu. Key din ta karba sai da shigar da nabila sannan nabila tace"wai yanzu aunty wannan katuwar motar zaki tuka,aunty a ina kika iya tuki,najwa murmushi tayi kawai taiwa motar key,harzasu fice safwaan yace"tsaya budewa yayi ya shiga uace"kafata kafarku dan baza kijamin fada wajen abbah ba. Tafiya suke nabila sai surutu take zuba musu kamar an kunna radio,yayin da safwaan ya bide baki yana ta dariya,najwa ce tace"ohh kallesa kamar ba shi bane dazu ya hade rai. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮CHAPTER 2💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 49 Zainabu ce tace"a yanzu haka mahaifin najwa yana kano. Abbah ne yace"nan nan kano, umma ce tace"eh ni da zaka bi tatawa wallahi da an kyalesa da magnaar nan,baisan shanta ba, cinta, suturar ta,har yayi kokarin maida ta rabi dabba rabi mutum, to kuwa meye amfanin zuwa wajen sa yanzu. Umma ce ta dafa ta tace"kiyi hakuri mana zainabu komai yayi zafi maganinsa allah kuma kamar yadda abbah ya fada za aje wajen sa a nemarwa safwaan auren najwa,saboda bata da kamar shi, sannann karki la'akari da wadan nan abubuwan,dan adam baya hucewa kaddarar sa zainabu. Zainabu ce tace"to shikenan allah ubangiji ya taimaka kuma ya kaimu lokacin biki lafiya,umma ce tace"ameen hadi da abbah. Umma ce ta mike tace"ga magariba nayi bara muje wajen mai gari na gabatar daku sai ya baku gida ko,daki ta shiga dakko hijabi, yayin da aminatu ta gyara mayafun kanta tana fadin"abbah muje to,sai muyiwa mai gari bayani shima. Tin daga nesa najwa ta hangosa a sama yana kwaba kasa yana zubawa akan wani rufin kwano,masha allah ya girma tinda gashi ya zama saurayi, ga wani tsawo da yayi amma sai dai har yanzu kyansa yana nan bai disashe ba. Nabila ce ta karasa wajen sa yayin da yayi tsalle ya sakko daga cikin motar yana fadin"nabila waya kawo ki nan,nabila murmushi tayi tace"yah fahad kalla kaga wacece tazo. Maimakon ta kyalesa jan hannunsa tayi suka fara tafiya,dab da najwa ya tsaya yana kare mata kallo,a wannan lokacin kwakwalarsa na gaya masa najwa ce,yayin da zuciyar sa ke wasiwasi akan hakan,bai tsinkaye da ita ba har sai da ta furfa fahad yayin da hawaye ke kokarin fita daga idanunta. Da gudu ta karasa ta fada jikinsa yayin d shima kukan yake,nabila ma kusa dasu taje ta tsaya tana kuka ita ma,safwaan kam tsayawa yayi yana kara kallon yaran,kamar fahad ace yanzu yana wannan aikin shi da ya dace ace yana makarantar gaba da secondary, tabbas mahaifin su ya cuce su. ************* Zainabu ce ta gabatar da su wajen mai gari,mai gari kuwa ganin za a samu abin arziki ne yasa shi sakin baki hadi da yi masa surutu,sunan nan zaune motarsu safwaan ta karaso wajen mai gari kasancewar sunje can ance tayo nan. Gaba daya fitowa sukayi kallo daya zakawa face din su kasan sunsha kuka abinsu,safwaan najwa har gaban mai gari suka zo suka tsugunna hadi da gaishe sa,mai gari ya dubesa yace"oh to to kune yaran su alhaji kenan,to masha allah haka akeso. Safwaan ne ya dubi abba sai kuma ya dubi mai gari yace"ranka ya dade karkace baka gane wannan din ba,mai gari ne yace"tayaya zan ganeta,ni da na dauka tare kuka zo. Safwaan ne yace"tare muka zo amma kuma da ai anan take. Maigari ne ya kalli naiwa ya jinjina kai yace"yaro ban ganeta ba kayi min bayani dallah dallah. Safwaan zaiyi magana najwa ce tace"ranka ya dade najwa ce,a lokacin kowa ya bude yana kara kallonta wanda bai kalleta da kyau ba ya kara kallonta. Maigari ne yace"najwa, najwa dai wadda ta zama kura,ashe dama. Baki mutu ba yarinya,to kuma har yanzu kina zama kurar ko kuwa yanzu kin daina. Najwa ce tace"na daina yanzu allah ubangiji ya bani lafiya kuma alhamdulillah ta sanadin abbah da umma da kuma yaya safwaan na samu lafiya. Mai gari ne ya kalli najwa ya kalli liman yace"mai liman ina galadima gaskiyarku wallahi,da kukace mu kyale zainabu karmu koreta dik daran dadewa zata dawo,gashi kuwa ta dawo,kai allah abin godiya. Nan fa labari ya cika gari wai najwa ta dawo ta kuma samu lafiya kacin ka ankara tini mutane sun cika bakin fada kowa ka gani najwa yake kallo wadda ta sunkuyar da kanta tana wasa da wayarta kirar iPhone. Bayan sallar isha'i Umma da abba ne zaune gidan da aka basu su kwana, sai safwaan wanda yana daya dakin, dakin da gado da kuma fanka tanayi. Umma ce tace"gaskia na tausayawa zainabu abbah,da sauran yaran kallo daya ya isa ka gane cewa suna cikin talauci,abbah ne yace"eaa ai sai dai mugode allah kuma ya kara masa budina alkhairri. Najwa ce jikin umma yayin da umma sai nan da nan take da najwa,ga wata sabuwar hira da suka dora tana kara basu labarin wahalar da tasha a lokacin da tana kura,fahad nabila kuwa baki yaki rufuwa yayin da fahad din ke cin danwaken da umma tayi musu bayan dawowa daga fadar mai gari. Nabila ce tace"umma na manta aunty najwa fa ta biya miki bashin gidan mai gari,zainabu ce tace"najwa ina kika samu kudi haka,murmushi tayi tace"umma ina kasuwanci ne shisa,umma adduva ta fara zuba mata ita da su abbah. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮 🌼🌼🌼LAST CHAPTER 💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 50 Washe gari karfe 11abbah umma da kuma safwaan suka dauki hanyar komawa kaduna, inda abbah yace"najwa bazata dawo ba har sai an daura aurenta sannan zata dawo,dik da auren bazai huce sati 3 ba tinda dama can an tsayar da magana, ga kuma kayan lefe. Nabilace ta fito daga wanka wata tattararriyar atamfarta ta dakko zata saka,najwa ce tace"ki ajiye wannan bara na baki wata ataamfa,najwa akwatinta ta bude,wata atamfa ce fara sai ratsin marron, doguwar riga dinkin umbrella ta bata tace saka muga,tana sakawa rigar tayi mata daidai sai dai kasan na sharar kasa,najwa ce tace"kai nabila wai ina tsawon nan dana sanki dashi,murmushi kawai nabila tayi tana tattare rigar. Umma ce ta fito tace"yawwa nabila zo kije ki amso min taliya sai mu dafa,wayar najwa ce tai kara hakan yasata dagawa ganin sunan Gloria. Bata dade ba ta kashe wayar tana fadin umma bara muje sai mu amso,umma ce ta dubi atamfar jikin nabila tace"masha allah aikuwa gaki nan atamfaar ta miki kyau,murmushi nabila tayi,tana koakrin kar6ar kudin,najwa ce tace"karki kar6a mana da kudi a wajena. Fitowa sukai yayin da kowa ya ganta manya da yara zaka ga suna daga mata hannu suna kiran najwa,haka har suka karasa shagon provision, najwa siyayya tayi musu sosai sanann tace"akai musu gida, daga nan ta dubi nabila tace. "nabila nikam ina kulu. Nabila ce tace" aunty tayi aure baiwar allah, a wajen haihuwa alah ya dauki ranta,kasancewar ba asibiti a kusa kuma ga hanyar bata da kyau,ai aunty nayi alkawari dik irin wahalar da zansha insha allahu sai na zama likita, domin mutuwar kulu ta tabani. Cike da jimami najwa tace"nabila ina tare dake wajen cika wannan burin naki, kuma. Insha allahu zan tsaya miki, daga nan suka juya suka shiga gari. **************** Abbah ne ya fitodaga masallaci yana kokarin shiga gidansa domin so yake ya huta yayi matukar gajiya,wani mutum ne ya taresa cikin dauda da tarin kazanta,yana fadin"alhaji suraja, alhaji suraja,dole ya tsaya yana saurarensa. Mutumin ne yace"dan allah alhaji kayi min izinin ganin matarka da kuma dana,sai a lokacin abbah yace"mittaka dama kaine,inalillahi wa inna ilaihi raji'un,muttaka yayin da shi kuma ke fitarda hawaye a cikin idanunsa. Haka ya shigar dashi har guest parlo,baya da haka da kansa ya kai masa abinci da abin sha yaci ya dawo hankalinsa. Daidai lokacin umma da safwaan suka shigo,neman waje sukai suka zauna suna jiran suji yau kuma me zai ce. Muttaka ne ya kalli aminatu daidai lokacin ya tsugunna gabanta yana fadin"aminatu ki yafe mini, nasan na cutar dake kuma na cutar da dan da muka haifa, har na aibata sa, kuma na jefeki da kalma mafi tozarci da wulakanci,nasan ba lalle ne ki yafe mini ba amma dan allah aminatu ki yafe mini. Sai kuma ya juya wajen safwaan wanda yake kusa dashi,kafarsa ya kama yana firta"da na ka yafe mini nasan ban kyauta maka,kuma ban raineka ba,ban kula da kai ba, hasalima nayi maka asiri wanda yasa ka bar garin ma gaba daya,safwaan, safwaaan. Yayain da safwaan ke fitar da wasu hawaye masu zafi,idanunsa gaba daya sun juya daga farare tass zuwa jajaye,yahin da hawaye ke sintiri a kan kyakkyawar fuskarsa. Gaba daya falon shiru idan ka cire karar ac da takeyi,muttaka ne yace"tabbas jamila ta cuceni ta rabani da komai dana mallaka kuma yanzu na gane gaskia,a yanzu haka ma na koma ga allah na kuma koma masallaci na koma ina zuwa daukar ilimi. Muttaka ne ya hade hannuwansa yana mai rokonsu da su yafe masa amma shiru,abbah ne yayi gyaran murya yace"muttaka tabbas kabi san zuciyarka,kuma sam baka yi sa'ar mata ba,domin kuwa gashi yanzu kazo kana fargar jaji (Littafin mu na gaba) dana sanin da bashi da amfani,aminatu, safwaan bara na kara tinatar daku dik da nasan kun sani. Wanda ya cika da bacin rai, ƙiyayya, da ƙin yafiya – to ya cika da girman kai da rashin tsoron Allah. Ba zai iya samun cikakken kwanciyar hankali ba. Kuma zai iya rasa gafarar Ubangiji idan bai yafe ba. Manzon Allah (SAW) yace: “Duk wanda bai yafe wa dan uwansa ba, to Allah ma ba zai yafe masa ba.” (Sahih al-Bukhari). Sannan kuma yafiya tana kawo, zaman lafiya, rahamar allah hadi da rage cuttuka da kuma abin da bazan iya fada ba. Aminatu safwaan a gani na ku yafewa muttaka tinda har ya budi baki yazo kuma wajenku a lokacin da kuke da ikon yafe masa,dan haka koma menene ya rage gareku, mikewa yayi ya bar dakin. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮 🌼🌼🌼LAST CHAPTER 💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 51 Bayan fitarsa aminatu ce ta kalli muttaka tace"kaje na yafe maka duniya da lahira, nima ina fatan allah ubangiji ya yafe maka zunubanka,sanann allah yasa tuban gaskia kayi. Muttaka rasa bakin godiya yayi, safwaan ne yace"nima na yafe maka allah ya yafe mana baki daya daga nan safwaan da aminatu suka mike suka bar falon,wani kukan farinciki muttaka yakeyi. Basu dade da fita ba abbah ne ya shigo, yayin da muttaka ke fadin"nagode, nagode allah ya saka maka da alkhairi, abba ne yace"ba komai zaka iya tafiya yanzu ai tinda abinda kazo nema ka samu,allah ya yafe mana baki daya alfarmar annabi Muhammad s. A. W. Bayan kwana 5 Jamila ce zaune ta harde akan daya daga kujerun falon tana daddana waya,mikewa tayi hankalinta na kan wayar ko me take kallon bansani ba dai. Kitchen naga tayi tana shiga direct kan gas tayi tana kokarin nemo ashana,cikin kankanin lokaci ta karo gas din hankalinta bai kawo a kunne yake ba,ajiywa tayi ta kyasta zata dora take wuta ta tashi sama,jamila sama tayi sannan ta fado,take kitchen ya kama da wuta,itama gata a kwance. Gaba daya gidan cikin abinda bai fi mintuna 20 ba yababbake sai kauri,hadi da mutanen unguwa da suka kirawo fire service,nan aka fara kokarin kashe ragowar wutarda tayi saura. Gaba daya al'ummar unguwar jimami suke da irin yadda gidan ya babbake,can gefen gidan cikin wasu ciyayi wani mutum na gani da ka gani kasan yana da siffa irin ta bokaye, jikinsa banda layu da guraye ba abinda zaka iya fahimta,a tawa fahimtar nace boka ne, ji nai yana wasu surutai,sai kuma can ya babbake da dariya yana kara saka wata dariyar wadda sai da ta fitar da wani bakin hayaki. Tohm karshen mai bin bokaye kenan da malaman tsibbu,nasihata a gareku 'yan uwa mata da kuma masu bin bokaye hadi da malaman tsibbu. A zamanin da muke ciki, mun ga yadda mutane da dama ke komawa wajen bokaye, yan sihiri, malaman tsibbu da masu yin kallo da rana, da nufin warware matsalolinsu ko samo wata hanya ta gaggawa domin samun biyan bukata. Wannan dabi’a ce da ke kara yaduwa cikin al’umma, musamman a lokacin da mutane ke fuskantar kalubale ko wahalhalu. Amma ya kamata mu sani cewa. Bin boka haramun ne, yana rushe imani! Annabi (SAW) ya ce: "Wanda ya je wajen boka, ya tambaye shi wani abu, ya yarda da abin da ya fada ba, ba za a karɓi sallarsa na kwanaki arba’in ba." (Sahih Muslim) "Wanda ya je wajen mai tsibbu, ya gaskata da abin da ya fada, to ya kafirci abin da aka saukar wa Annabi Muhammad (SAW)." (Abu Dawud, Tirmidhi) Illolin bin bokaye suna da yawa amma ga wasu daga cikin su. Rusa imani: Wanda ya gaskata da boka ya yi kafirci. Karya tauhidi: Saboda hanya ce ta neman taimako daga wanin Allah. Biyan kudade akan karya: Bokaye sukan karbi kudi da kayan sadaka bisa karya da ruɗi. Tushen rikici a gida: Wasu suna amfani da sihiri domin rabata da mazajensu ko iyayensu. Toshe hanyar addu’a da tawakkali: Idan mutum ya koma ga boka, yana kauce wa dogaro da Allah (SWT). Lalata tarbiyyar al'umma: Sihiri da bokanci suna haifar da kiyayya, gaba da cutar da bayin Allah. Abubuwan daya kamata muyi shine. Dogara ga Allah (tawakkali) Allah shi ne Mai iko da komai, shi kadai za a nema. Yin addu’a Addu’a ita ce makamin mumini. Ka nemi mafita ta hanyar istighfari da salati. Rokar taimako ta hanyar halal Idan kana da matsala, je wurin malamai masu ilimi, ba bokaye ba. Karanta Al-Qur’ani da ruqya Wannan yana magance dukkan cututtuka da sharrin bokaye da aljanu. Ka guji bin sahun masu bin bokaye Kada ka kusanci irin wadannan mutane. Daga karshe inayin nasiha ga Masu bin bokaye suna jefa kansu cikin halaka da fushin Allah. Duniya da lahira na cikin hadari. Duk wanda ke da wata matsala, ya koma ga mahaliccinsa, domin Shi kadai ne mafita. Allah ya shiryar da mu duka, ya kare mu daga sharrin bokaye da masu sihiri. Ameen. Mudawo kan labari Hakance ta faru a nan,karshen mai bin bokaye kenan da malaman tsibbu. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮 🌼🌼🌼LAST CHAPTER 💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 52 Kano Abbah ne zaune akan daya daga kujerun dakin yayin da yake tasbihi a cikin ransa, wata figaggiyar yarinya ce ta fito taba ta6e baki tace"ku jirasa ya fito sai kuyi magana yana ganawa ne da wasu, daga haka ta juya tana kallon fridge din dakin. Alhaji Attahir amini ne ga alhaji suraj wato abbah tare dashi sukazo kamar yadda addini ya tanada,har zuwa wannan lokacin suna zaune,can sukaji motsi abbah ne ya daga kai yana kallon inda mutumin zai fito. Alhaji gambo ne yayi wani katon tumbi ga baki daya karayi ga ciki yana jansa,kai abin ma ba kyan gani muni iya muni ga wani jan ido wanda yayi jawur kamar gauta,sanye yake da shadda baka dinkin jamfa. Yana zuwa zama yayi kamar mutumin kirki abbah da alhaji attahir suka gaisa cikin sakin fuska kamar dama can sun san juna. Alhaji attahir ne yayi gyaran murya yace"alhaji nasan baka gane mu ba ko. Gambo ne yace"ina zan gane ku, ni ai ban ta6a ganin ku ba ma. Alhaji attahir ne yace"gaskia alhaji baka taba ganin mu bane, dama munzo ne game da 'yarka wanda dan mu yace yana so. Saboda haka bamuyi kasa a ido ba mukace bara muzo iyaye asan da maganar saboda halin rayuwa. Gambo ne yayi kasake domin ya rasa bakin magana,shidai a wannan duniyar bazaice ga iya adadin' ya'yan sa ba, saboda yana da yara da yawa kuma sam bai san sunayen su ba. Gambo ne yayi gyaran murya yace"to madallah ina fatan dai kuna da hoton ita 'yar tawa domin kuwa ni yanzu ba lalle na iya gane yarana ba,abbah kallon sa yayi sai kuma yayi wani murmushi yace"eah muna dashi,bara ma ka gani. Abbah ne ya fito da wayarsa yana nemo hoton najwa,wani hoto na gani wanda take sanye da wata doguwar riga wadda ta kasance black da ratsin pink tayi matukar yi mata kyau,abbah ne ya mika masa wayar yana cewa"wannan ce yarinyar. Gambo kar6a yayi yana mai gyarawa wayar zama a hannunsa,gilashin sa ya dauka ya saka,kallon screen din yayi take ya mike yacea"najwa,kaiii inaaaa wannan yarinyar ta mutu kuma bazata kara dawowa ba. Wata kara ce ta karade gidan yayin da gidan ya fara girgiza shi kadai,wata dakusasshiyar murya ta fara fadin"innaaa gambo ka fadi, ka tina da ita,kuma ka fadi a dokarmu,a yau zaka sauka daga wannan kujera kuma zaka karbi hukunci mai tsanani. Wullar da wayar gambo yayi yana fitar da wata kara wadda da kaji ta kasan bata lafiya bace,ga wani sauti dayake tashi,alhaji attahir da abbah mikewa sukayi suka bar gidan inda suka dauki hanyar komawa kadunaa. Abbah ne yakira najwa,a hanakali ya bayyana mata komai,najwa ce tace"abbah shikenan kuma ai tasa ta kare kuma a yanzu ba wani abu daya isa ya yi,domin kuwa dakaji wananj kalaman kasan ya fadi kuma mutuwa itace karshen sa. Da haka suka rabu yayin da najwa ke ta farinciki ita da umma da sauran 'yan uwanta,fahad ne ya kalli najwa yace"auty kamar yadda kika fada, dawowar ki zamuga canji gashi kuwa mungani,tabbas aunty ke kika zame mana bango a cikin wanann rayuwar aunty,gaba daya rungumeta sukayi yayin da umma ke kallon su cike da kaunar juna. ******************* A can gida kuwa abbah ne ya kwashe labarin abinda ya faru tsabb ya gaayawa umma, ita dai ba abinda ta furta sai dai allah ya kyauta. Umma ce tace"to yanzu wa zaiyi wa najwa waliyyi,abbah ne yace"ai ba komai bane ni zan mata,shi kuma safwaan sai mahaifinsa ya karba ko ya kika gani. Umma ce tace"allah ya sanya alkhairi dik yadda kukayi daidai ne,addu'a ce allah ya basu zaman lafiya da zuria dayyiba. Najwa gaba daya ta canja ta saba da mutanen kauyen nan yayim da dik inda ta gifta sai dai kaji ana kiran najwa najwa. Ba laifi yanzu wani love suke zubawa ita da safwaan,dan a yanzu ni kaina love din nasu mamaki yake bani,komai nasu suna yi cikin tsafta da kuma kaunar junansu. Ga safna da sakina wanda suke waya suma, sai umma wadda dik tafi nuna kulawarta a gareta,a haka har ta cinye sati 2 a sati na 3 ne aka fara shiryr shirye, a wannan sati ne aka kawo lefe na najwa akwati goma sha biyu,kowa na garin yana mamaki yana kuma jinjina iko na allah. Ba wani event da aka gudanar sai dai kullin umma na mata fada da huduba akan rayuwar da zata shiga,najwa na saurarenta domin tabbas ta rasa ta ada amma a yanzu bazata bari ta rasata ba. A ranar Jumu'ah karfe 2:00 bayan sakkowa daga sallar jumi'ah anan ne aka daura auren RABI'AH GAMBO Wadda al'umma suka fi sani da Najwa Suraja Muhammad sai kuma MUHAMMAD SAFWAAN MUTTAKA, Wanda mutane suka fi sanin sa da safwaan bisa sadaki naira dubu dari da hamsin,lakadan ba ajalan ba. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮 🌼🌼🌼LAST CHAPTER 💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 53 A washe gari ranar asabar inda aka dauketa da ita da nabila sai fahad da sauran al'umar garin wanda yawancin su gulma ce zata kaisu aka kaita gidan umma,umma a daki ta saka najwa yayin da najwa ke kuka tana kara fadawa jikin umma. Umma tayi mata huduba sanann kuma tayi mata fatan alkhairi da fatan ubangiji ya basu zaman lafiya mai dorewa. Abbah ma yayi mata fada sosai akan rayuwar aure da kalubalen dayake cikin aure. Daga nan kuma aka gabatar da wata kwarya kwaryar walima wadda aka tar mutane aka ci aka sha akayiwa amarya da ango nasihohi a wannan dare ne kuma aka dauketa zuwa gidan mijinta. Yayin da nabila da fahad su suka zauna su kuma sauran al'ummar kauyen suka juya,umma da kanta ta nuna nabila daki,shi kuma fahad wani guest room ne anan umma tace"yaje ya kwanta,ai fahad tinda ya shiga dakin yana zare idanu yana kara kallon daakin,kamar yadda fahad ya zama dan kauye haka ma ta bangaren nabila ita ma. A bangaren amarya kuwa safwaan ne ya shigo shi da abokansa,bayan yiwa amarya huduba ana ne kowa ya juya aka tafi aka bar amarya da angonsa. Safwaan ne yayi gyaran murya yace" babie najwa" “Assalamu alaiki, ke uwar gidana, ke amaryata, ke ce farin cikin zuciyata da mafarkin raina. Yau Allah Ya hadamu bisa halal, kuma ya bani ke a matsayin matata – amana daga wajen Ubangiji. Ina rokon Allah Ya sanya wannan auren albarka, Ya zaunar da mu lafiya, ya azurta mu da farin ciki da salama. Ina so ki sani cewa ni ba cikakke bane – kamar yadda ke ma ba cikakkiya bace – amma zan yi iya kokarina wajen kyautata miki, kula da ke, kare ki daga bakin duniya, kuma in zama mafaka gareki a lokacin farin ciki da damuwa. Ina rokonki ki bani hadin kai, ki bani goyon baya, ki bani hakuri in na kuskure, ki rarrashe ni in zuciyata ta dame ni, ki kasance matata kuma kawata – domin rayuwa zata tafi cikin sauki idan muna juna. Ba zan dora miki nauyin da ya fi karfinki ba, kuma ba zan taba cutar da ke da gangan ba. Ina fatan za mu zama abokai kafin komai, domin abokantaka ita ce ginshikin soyayya da zaman lafiya. Idan na bata miki, ki tuna cewa ni dan Adam ne, kuma ki yi mini magana da kyau – kamar yadda nima zan kiyaye bakina da halina gareki. Ina fatan ki bude ranki ga wannan sabuwar rayuwar, ki rike mutuncinki da mutuncina, ki rike gidana da daraja, domin ni zan rike ki da daraja. Allah Ya sa soyayya ta zauna tsakanina da ke, kuma Ya albarkaci gidamu da zaman lafiya da zuri’a ta gari.” “Ya Allah! Ka sa aurenmu ya kasance na alheri. Ka ba mu zaman lafiya da fahimta. Ka sa mu rike juna da mutunci har mu mutu muna tare cikin salama. Ka sa mu zama juna ne cikin alkhairi, ba cikin azaba ko sabani ba. Amin.” Najwa ce ta kallesa kallo na fahimta sanann tace"tabbas nayi sa'ar miji nagari insha allahu ya safwaan zan maka biyaya gwargwadon iyawa na allah ubangiji ya hada mu da farinciki. *************** Washe gari al'ummar da suka halarci biki na safwaaan suka fara bajewa,kowa na kokarin tafiya yayin da nabila ce ta zage take aiki tukuru na goge gige da kuma share share. Fahad kuma yana bakin gate yana hira shi da mai gadi. Umma ce ta fito tana kallon falon dake fitar da wani sanyayyen kamshi,lumshe idanu tayi a take najwa ta fado mata a rai,nabila ce ta tsugunna tace"umma sannu ina kwana,sai a lokacin ta budr idanu tace"sannu nabila, sannu allah yayi miki albarka, da ameen ta amsa sanann taci gaba da aikin nata da mutsuwa irin ta najwa. *MAHAIFIN MU NE SILA* *By* _*WALEEDAH MUHAMMAD*_          QUEEN WALEEDAH    _HAZIƘAI BAKWAI DAGA_👇 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASSOCIATION✨*                   *T.M.W.A.✍️* ✨✨✨✨✨        💪😊 *TUNANI MAI ZURFI KAFIN RUBUTU SHINE TAKEN MU, RUBUTU MAI FAD'AKARWA DOMIN AL'UMMA,AL'K'ALAMIN MU ABIN AL'FAHARINMU, RUBUTU BAIWA CE GA WANDA ALLAH YA BAWA,TAKENMU SHINE HASKAWA A CIKIN AL'UMMA DA FIKIRAR DA ALLAH YA MANA, TAURARU A DUNIYAR MARUBUTA.* ✨✨✨✨✨         💪😊 https://whatsapp.com/channel/0029VbB4z8xCnA7sRc849y0F Whatsapp Channel 💮💮💮 🌼🌼🌼LAST CHAPTER 💮💮💮 ©®WaleedahMuhammad. Page 54 A bangaren ango ma lafiya qlau suka tashi,yayin da ya zauna akan gadon yana kallon ta tana bacci sannu a hankali kamar wata babie. Kallonta yake yana karewa halittar jikinta kallo yana kuma tina movement din su na jiya,a fili ya furta"INA SONKI NAJWA ALLAH UBANGIJI YAYI MIKI ALBARKA.Mikewa yayi ya tashi ya bar dakin domin zuwa ya sama musu abinda zasu ci. A haka rayuwa taci gaba da tafiya a cikin wadan nan gidaje guda 2,daga nan ne kuma a dauke alkalami na na tafi hutu domin na gaji da rubutu,kunsan na tafi kasar qatar na leka samaiha wadda bata samu damar zuwa biki ba saboda laulayi da take fama dashi. Sai kuma na leka babin gambo wanda ya kasance yayi mutuwar wulakanci da tozarci hadi da abinda ni kaina baki na bazai iya fada ba gaskia saboda munin abun. Sai kuma na sake lekawa garin gombe inda anan ne kuma naga canje canje da dama, daga nan kuma na dawo gida na zauna domin yawon ya isheni haka,ku kunsan yadda nagaji kuwa,kai jama'ah ban ta6a rubuta novel wanda ya bani wahala ba kamar wanann gaskia. BAYAN SHEKARU SHIDA (After Six Years) Yah fahad yaushe zaka dawo kenan, Fahad ne yace"bazan dawo ba sai dai ku boyoni. Murmushi nabila tayi tace"ina zamu iya zuwa qatar nidai allah ya taimakeka,kuma allah ya sakawa abban afraz da alkhairi gaba dayaan su ameen suka amsa a tare. Wata yarinya ce ta gudu naga ta shiga gidan abbah tin daga bakin falon take fadin"granny granny granny. Yayin da karamin ke binta yana fadin"ki tsaya ni dawha amma ina har tayi nisa tana kara fadin"granny. Zainabu na zaune taji dawha na fadin"ammah yeeeeee,murmushi zainabu tayi daidai lokacin wata matashiyar budurwa tayi tana fadin" to iyayen sangarta shgwababbiyar granny. Zainabu ce tace"gidanku nabila zaki huce ki bani waje ko sai na 6ata miki, nabila hucewa tayi tana kara kallon kofar. Hango Afraz tayi yana gudu yayin da ta isa itama ta tarosa tana fadin"yawwah babyna dama kai nake jira saboda nasan kaine kadai nawa a gidan nan. Murmushi yayi yana mai sumbatar kumatunta,daga nan ta daukesa ta bar falon suka huce zuwa dakinta. ******************* A bakin babbar koton wata ce sanye da black din kaya irin na lauyoyi sai kuma wasu cincirondon mutane da suke kallon fadin"najwa suraj Muhammad sai kinyi,daga nan na zubo idanu ina kara kallon zubi na halitta da kyawu irin na najwa,ta kara zama wata babba ga kuma kaya irin na lauyoyi da sukaai matukar karbar jikinta. Haka suka shiga koto yayin da kotu tayi shiru inda aka fara gudanar d kara, bayan awanni 3 alkali ya yanke hukunci,bisa sakin wadda aka kamaa tsawon shekaru 8 ba tare da wata kwakkwarar hujja ba,sannan kotu ta wanke ta. Umma habiba ce ita kotu ta wanke,gaba daya kowa ya fito yayin da alummar da yawa da 'yan jarida suka yo kanta,wasu na fadin Mrs Safwaan wasu kuma na furta"najwah. A haka abbah da sauran mutane suka taho ya zuwa gida,bayan kowa ya kintsa ya kuma dawo. Habiba ce tace"nagode dikanku tabbas alhaki kwikwuyone kuma sharri dan aike ne,yarinya dik da bansanki ba amma tabbas nasan da cewa kin taimakeni nasan dacewa na fuskanci rayuwa a cikin gidan yari kuma abinda na shuka na girbe abuna. Daga nan aka fara gabatar da 'yar karamar walima a cikin gidan nasu wanda safwaan da kansa ya shirya, ga safna ga kuma sakina da sauran al' umma. Bayan kwana 2 kowa ya koma sai safna da sakina a zaune kusa da umma habiba,wata kwafa umma habiba tayi tace"ai wallahi daga suraajan har aminan ba wanda zan bari,wata zabura safna da sakina sukayi suna kara kallon mahaifiyar tasu. Safna ce tace"umma me kike nufi,tsaki ummar taja tace"abinda kike nufi shi nake nufi dan uwarki, tashi tayi ta bar falon. A can bangaren safwaan kuwa zaune yake yayin da yana rungume da najwa ita kuma sai shagwaba take zuba masa,juyowa yayi ya kasance suna kallon juna yace"babie hankali ya kwanta ko,bukata ta biya ga aaikin lauya kuma,ga kuma bake shop sai kuma me. Najwa ce ta ce"shikenan sai kuma kai da ka zame mini bango a cikin rayuwata yayana,yanzu dai yaushe zakaje ka dakko dawha da afraz,kallon yayi bayan ya sumbaci bakinta yana shafa cikin ta yace"sai rananr dana tabbatar da wani babien a cikin babaiena. Daga nan dagata yayi sama suka huce zuwa badroom bayan sun rufo dakin. Sakina da safna ne suka karasa suka ce"haba umma kenan baki sududa ba,haba umma dik wannan zaman da kikayi a prison amma baki canja ba,dagowa tayi tace"ke koda zan rasa raina sai na dau fansa ta (Sunan wani novel di na) safna da sakina ne suka mike suna fitowa daga falon. Safna ce ta dubi sakina tace"sakina ni bazan kara yadda da umma ba, domin a baya ta cuceni ta kuma zalunce ni,sakina ce tace"bare kuma ni,dan haka ni daga yanzu iya ka ci na part din umma aminatu, daga nan suka fice suka koma part din aminatu. 🍂Alhamdulillah! 🍂alhamdulillah!! A nan ne zancen zuciya ya tsaya. Duk da cewa an gama rubutun nan, amma sakonsa zai ci gaba da rayuwa a zukatan masu karatu." Kamar yadda kowace hanya ke da ƙarshe, haka ma wannan littafi ya zo ƙarshe. Amma darussansa, za su ci gaba da haskaka rayuwar masu fahimta." Rayuwa cike take da sirrika, kuma wannan littafi yana ɗaya daga cikin hanyoyin bayyana su. Na gode da kasancewarka tare da ni har zuwa ƙarshe." Wannan ba ƙarshe bane, illa kawai sabon farawa ne ga tunani, hisabi da gyara. Ku kasance da kyau, kamar yadda labarin nan ya ƙarfafa." *ALHAMDULILLAHI*. _Godiya ta tabbata ga ubangiji mad'aukakin sarki daya bani ikon kammala wannan novel nawa mai suna *MAHAIFIN MU NE SILA* ,ina rok'on ubangiji ya yafe mini kurakurrena abinda na fad'a daidai ubangiji yayi mini sakamakon alkhairi, ina fatar makaranta littafaina zasu dauk'i darasin dake cikin wannan labari su watsar da abinda nayi cikin kuskure._ *Ku cigaba da kasancewa tareda ni Waleedah Muhammad domin samun daddad'an labarai daga gareni, ina muku fatar alkhairi arayuwarku masoyana sai kun jini asabon novel d'ina mai suna *ZABIN IYAYE NA KO ZABINA* . _QUEEN WALEEDAH ce mai son farin cikinku zaku iya nemana ta wad'annan nombobi._ 07033313681 08021211421