16/02/2022, 21:59 - Messages and calls are end-to-end encrypted. No one outside of this chat, not even WhatsApp, can read or listen to them. Tap to learn more. 16/02/2022, 22:02 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Na Na'eymatu musah πŸ’žnew writer ce sorry for my mistake pls... πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Jasra jasra watah matshiyar budurwa mai kimani shikara 18ne tafito sanye cikin duguwar Riga mai launi jah, Haba hafsa irin wanan kirah! saikace wacce naci ban biya bah? Ah'a wayasani hafsan ta fada tana karah turu baki. Kinsan da yayah hilal zamu fita Amman kika maida mu wasu kananu yan'iska ko? Gaba nayi gani muna kara bata lokaci anan.dakin umma na lekah tana sallah.yauwa Saleem in umma ta iddar kace mun fitah owk kawai yace min.gaba nayi in kara gyrah mayafina nan nasami su a motar duk ransu a bace.ai wlh duk abinda akai da jaki saiyace kara injin watah kyakyawa fara dake zauni a front sit. Dariya suka sa yan'matan ciki inka dauke hafsa data bata rai habah anty hajara wlh abunda kukeye ba kyau kwaliya ta tsaya yifa. To ai ba'a chanja ma tuwu suna wlh inji maryam wacce muke sa'a da itah.dariyar shakiyance nayi sannan nakarasu nazauna dan ni sai'a sannan na lurah da yaya hilal bashi a motan. Nace ai baki fentin Allah kuma ahaka sai a kulah ni.ba'a kulah farar fatan bah to ko iyah haka ina alfahari da launi nah eheee, nafada tareda murguda ma yan'matan baki,har anti hajara ta bude baki zaitai magana sai tai shiru ganin karasuwan ya hilah,sit motan yayi zama yaye tarida bisimilah yatada motar, Yajuyu yana mai ciwah yar 'baka yane, Baki na tura nace kaga dai na bari ni bansu ai duka launina wlh kaf ahalin Maddibo bah mai kyauna kaima ai kasha fadi, Horn yaima maigadi muka fitah, Yana mai ciwa wai wace kasuwar zamu jasrah? Zaman mayafina na gyra ina ciwah muje Royal manah, Tsaki anti safiya da tundaxun batai maganaba tayi cikin jin haushi tace wai yaya tun kun 4 mukejiran wanan yar 'raini wayan amma ace itah kake tanbaya inda zamu? To safiya ko in tsaya k gwada min yanda zanyine fuska ta karayi a'a ni na isah. Shiyasa fa jafar yace nacika sakan muku fuska dan gashi kunfara in fada ku fada, Yanda nace haka akaye dan sai 6 muka shigu gida, kuwa part dinsu ya nufah Dan hakah nima kai tsaye namu naye. Saida nai sallahn mangariba sannan na iske umma a falor zaune cin abinci,umma sannu da gida a'a kun dawu kinan nasha kin leka hajiya iyah ne? yanzun dai zani to kardai ki dadi inkinsan zaki dadi in rufe kufata ah'a yanxun xanje in dawo.da to umma ta bini kawai dan tasan zaiye wuyah in dawu, Cikin sanyi naki tafiyah gashi ba wutar nefah kuma da alamu matasan gidan basu dawuba bari su tada inji, Dan haka naki bin hanya anhakali na karyu kwana kinan muka gabza mungun karu take nai baya cikin mugun tsoro zan zabga ihu jikawai nayi an hadani da jikin bango ido nawaru duka jin wani masifanfan kamshi gawani taushi da fatar tashi k dashi numfashinshi na sauka a hancina Dan har kamshi bakin inaji gabana ne ya yanke y fadi jin bakin wanda kwakwalwatah tagama lisafamin yau saura kwana uku ya dawu anawa yasani yin Bayah luuuuu.. Share pls 16/02/2022, 22:03 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ πŸ’žnew writer ce sorry for my mistake pls.... Baya nayi luuuu...yakara matsi da bango gah shi har lukacin bai bar shan bakina bah. Innalilahi kawai nakita anbata kafin naji motsi alaman ana nufu inda muke. Chak ya tsaya da abunda yasani yin suman tsaye.ganin y dawo haiyacin shi yasani yin kukan kura na ingijeshi na juyah a guje. Numfashi yasuke mai zafi gamida juyawa ahankali yana jinsa cikin nishadi matuka... Abirkice na fada part mafi kusa.zubewa nayi akan kujera ina sauke tagwayen numfashi nashiga uku baidai ya haddir bane! Wah kikah ce ?saurin saitah kaina nayi au anti hajara mai ya farune, Uwar kine shigiya mai bakin ido tsaki nayi ina mikiwa Dan Allah y gani inda inacikin haicina nabar shiguwa part dinan Dan sunfi kuwa kushi launinah, Adaidai kufah na hadu da hafsa da ketah ihun fadin ya haddir ya dawo. Cikin murna anti hajara tace k hafsa ban san wasa fah, Wlh dagaske nake yadawu yanxun.gashin chan a part din iyah. Fitah zanyi hafsa ta lura dani ah'a blacky sai ina cikin shankanshi nace part din muman, Ah'a yau bazaki gun iyah bah? Eh kawai nace inayin gaba. Biyuni tayi tana fadin badai abunda anti hajara ta fadibane yasa zaki tafi Dan yaushe rabunki da sasanmu yaudai gani aiko na katse tah. Kinga wlh tunda muka gama secondary school ba inda muke zuwa wlh gidan duk ba dadi inaga maizai hana gobe mufita? Owk kawai nace inayin gaba Dan nikadai nasan yanda nakeji.k bari maje gidan anti zulaihat ko. Har kufan sasanmu ta rakuni k gaida umma to kawai nace, Shiga falon nayi na tadda ummah a zaune tana gyrama saleem kaya. Harkin dawo ne eh kawai nace tace ance yayanku ya dawo ku eh nace inayin gaba, Inkin gama kizu kikai mai abinci.bata rai nayi wlh umman bansa abinda zaisa raina barce da daren kinsan kuna kai baizai cebah, Har idona na Kawu ruwa wlh bansa maiyasa ake kyamar launinah ba ahalinmu ni nai kaina amman basa duba haka so kawai suke sudunga nuna nidabance acikin su, ayyah ummah ni yar Abba CE...... Share pls 16/02/2022, 22:07 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah CE (Ummuh amrah) πŸ’žnew writer ce sorry for my mistake pls...... Godiyah mai yawa masoyyan book din launi nah,πŸ’ƒπŸΌπŸ’ƒπŸΌπŸ’ƒπŸΌ kuna karamin kwarin guiwah sosai, Insha allahu zamu cigaba da sa numbers Novel dina free neπŸ€·πŸ»β€β™€οΈ? Godiyah mai tarin yawa gariki 0um ashrafπŸ₯° 6-7 πŸ’žta gefena yabi ya wuce,'wani sasanyan kamshi ne yai mai sallama. Ajiyar xuciya y sauke yana mai zama a kujeran da ki kallon na iyah, "Ke kuma zaki karasune ko zaki tsaya kallon na? ahankali nai gaban gurin table na ajematah. Ai saiki ban plate da cokali a kitchen ko wuce wah nayi ina majin idanun shi akaina... Bayan na kawo na zubah mata tace Asama ne? No kaawai yace banzan iyah cin abinci inah kallon wanan bakar fuska nata bah, Girar sama data kasa na hade,' ina miq'iwa,kaiya haddir karyazu kana kuka kace sai jasrah' wah ya fada yana mai ciwa Allah y kiyyaye akai kasuwa, So kinje yar'albarka zoki zauna.zama nayi ina mai sake Jan mayafina Dan yazami min al'ada Dan yan da Allah y wadatani da dukiyar Fulani mai tarin yawa, Wayarsa CE tai karah dan haka yace mah iyah bari yadan answer waya, To tace mai;tana maida hankalinta kan anti hajara dakitah zabga kamshi ta dau na agwagwa dan ta birge ya haddir dan kaf gidan mu ba wanda bai san cewa haddir ne za6in tah bah. Tsaki naja kasa'kasa. Hajiyah iyah kinan inah ya haddir yaye ne? Wai kiran shi akayi ah waya, Owk bari ijirah shi,aiko dai da kinje sasanku da wata kilah bazai dawu nan bah sai ya shigah ya gaida iyyanku, Owk kawai tace tana mai juyah kugu kaman icen kara,aiko mai zanyi inaba dariya bah harda zamuwa daga kushin. Baya ta dawo k jasra ne kike ma dariya? Kasa dainawa nayi,bugu ta Kawu min na kauce, Iyah dake ta faman riqe dariyan tace Allah zan sa6a maki; Kunbi kun matsa ma yarinya, Ina dalili ina Dan mafari yaxun k zataki dariya ne sabida Allah kinkama sa watah rigah sai kace wata doriyanar ruwa,rai anti hajara ta 6ata tace ma iyah shiyasa ban san shiguwata dakin ki wlh Dan in akan wanan abarce sairan kuwa ya b'ace, A'a daga fadan gaskiya ai indai haddir ne kina tarida wahala wlh, Fitah kawai tayi tan mai ciwah maga shegin da zai aureki da wanan shigiyar bakar fuskan naki, ************bayan fitan ya haddir kuwa part din su yaye yana mai jin wani tashin hankali!kardai azu jiyah yarinyan ya sumbata! Kai inah ai'danaga tana ta kallon ohhhhh no,yadai inji jafar dake fituwa daga dakin shi Dan samari su bakwai ne a gidan mu, tsaki yajah yana mai ciwa maybe gajiyar jirgine owk yakamata kaji na karah hutawa. Owk har ya juyah hilal ne ya fito sai zabga kamshi yake ;ya dau wanka cikin watah danya shadda ruwan hodah yace a'a kaga mutane saudiyah farar kujerar rubah suka ja duk suka zauna, Tunkan suce kumai suka hangun zuwan hafsa da jasra daketa faman zubah uban dariya Dan labarin abuda iyah tace ma aniti hajara take bata,zuciyuyin mutum biyune k bugawa da mugun sauri ko kifat ido sunkasayi saurin kauda kai haddir yaye ba karya duk inda ake niman bakar mace jarah ta kai but zai iyah cewah samun mace mai irin figure dinta za'a ajejiki.....wanan shi matasa k cimah full option kumai yaje inji hilal dake mikewah.......... Share pls For more information gah number nah. 08106324868 16/02/2022, 22:09 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah CE. πŸ’žnew writer ce sorry for my mistake plsssss Wanan nakune masoyyan launi nahπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈπŸ₯°πŸ₯?. 8-9 πŸ’žbayan su hilal yabi,dan harsun tsayada abun hawa.sai inah? Hafsa CE tace 'au' yaya ina kwana, lfy lau wlh gidan anti zulaihat zamu, Da sassafan nan? Eh nace dan har na zauna a keken nafeh din.to ku fito in kaiku.ah'a Dan Allah yaya kabar mu na yau.nafada Ina karah shagwabe fuskata, Numfashi yaja sanan yabama me keken kudin pls karkui dare fah,da insha Allah na amsa mai, Muka wuce shikuma ya juya cikin, Dakyar haddir yah iyah control din kansa dan gaskiya gani yarinyar nan mai bakin fuska ta motsa mai tsohuwar sha'awar shi,tsaki jafar yai yace zaka tashi ko zaka tsaya saqawa da warware? wata uwar mik'a ya zuba,bari in watsu ruwa pls owk kawai yace mai. Yana mai yin mai adu'ar shiriya shiyasan indai zaiga mace,inhar takai mace sai ya hankalinsa ya daga, Abunda k bashi tsoru kar yazu tun yana iyah control din kansa yazu yakasa, Dan zai iya bada shaidar cewa haddir bai zina duk ko da irin lalluran shi ta sha'awa, Amman zuciya batada kashi tunda har yafara romance din mace.Dan aranan da yadawo ya ganshi sanda yake matse jasra baisan abun yai nisah, Wai kai lafiyanka kalau kuwa? Iron wanan dugun tunani fa ba'asanshi? Kai jafar ya kad'a kai nake niman ma mafutah dan gaskiya yakamata ace munada iyali yanzun, Kai'dai,Amman ba nibah wlh bansa ace hadi za'a mana da yaran nan, To aikai kana da maisanka? Wa?ne ah'haba dai wace ? Tafiya suka fara jafar yace jasrah mana!chak 'ya tsaya jin shiru yasa jafar juyuwa ganin shi har lukacin kaman wanda aka sama magana yasashi fadin sorry hajara nake nufi, Au wlh karkasa injima yarinya ciwo wlh, Wai wacce hajaran, Ganin sun isu part din mamie man haddir din yasasu dole barin zancen, Shiga sukayi da salama. Watah duguwar mata ce zaune a kujera da chabzaha a'hannuta ta amsa musu sallaman, Jafar ne yafara gaishita.amsawa tayi cikin kulawa halan Abdul yaje islamiya ne? Eh wlh ai da yanxun kajeshi...cikin sanyi haddir yace Mamie anwuni lfy'ban wuni ba haddir wai sai yaushi zaka denah dagamin hankali?kodan kaga mahaifinka baya Raye...Sam ya sauko ya kama hannuta mai kuma nayi, Ace harka kwana ka tashi a gidan nan ka'kasa zuwa ka gaida mutane! Wlh Mamie hutawa nake, Ai'burinka kaje an zage ni ko? Ah'a wlh yanzun duk jamu da jafar, au nan ka fara zuwa kinan? Ah'a dazun naje gurin hajiya iyah. To maxa inkun dawo ka tsaya anan din,tashi duk sukaye banda haddir da jikin shi yai sanyi....bare muje mu dawon;to kawai tace tana mai bin bayansu da adu'ar shiyah. ************* Mukuwa direct NDC mukaje dan'anan anti zulaihat ke aure,taita murna da ganinmu Dan mukai wata biyu rabon mu da gidanta. Anti zulaihat dakin su daya da ya haddir dan itah k binmai.munfi shire da itah a kaf yayunmu mata uku da sukai aure Dan yaran Mamie sunfi yan'dakin su anti hajara hankali inka dauke zakan daki;wato gwarzon zuciya nah, haddir...... Managed pls ........ Am sick wlh mura ya kamani🀧 16/02/2022, 22:09 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah. 10-11 πŸ’žAnti zulaihat ne ta dafane,yar' beauty gidanmu yane;fuska na 6atah anty wai inah mu'aleem ne? Wlh sun fitah da dadyn shi.owk ace haddir ya dawo? Eh shikaran jiyah good.emmm wai anti hafsa fah gatachan tana ba baby madara a falor.owk kawai nace bari nima inje tunda Nazi m ban dauketa bah,eh naji wayan dawo k zauna. Mai k damunki madubin acikin zuri'ar alhaji Abubakar fari. Yar murmushi nayi gani hafsa dawo da baby dakita yunqurin zuwa gurina hannu nasa amshita.barin in dauraye kwanukan kitchen,yauwa yar lukuta gidanmu,dariya mukasa banda hafsan da ta,hau buga kafah ah'kasa anti kinga k bare wlh jasra tafine jiki fa, Kawai Dan tafini tsawo ne,eh haka maza Dan Allah k daure sai k daura muku Abu mai sauke akwai magana da zamuyi da jasra,owk.magana kuma anti? Eh jasra ai kinsa kanin dadyn su baby,eh,to shine yasami shi damaganar yana sanki to.shine nace bazan gaya maki'ta wayaba sai kinzo, Chab anti wanan mai shigen kallon tsiyar wlh ba dai nibah,ke bafah shamsu ba.Muhammad fah, Baku sanshi bah ranan kun fitah kinan ya kanki koda su maryam da safiya,yace ma dadyn su baby bakar ciki,to nama bashi numberki,nace karya kira sainai muke magana. Wlh anti banji zan soshi kar'in6ata mai lokaci.ohh saboda hankalinki na kan haddir ko? ido na waro!anti haddir kuma? Ah'a jafar anti tai ban amsa cikin fushi;k maida hankalinki a inda akan San darajarki jasra haddir yayana ne.Amman nasan halaiyarsa da taki akwai banbanci,karkija ya 6atamiki rayuwa a banza,wlh anti ba sanshi nakiba,to mai yasa duk sanda za'ai maganan shi,saikin lumshi ido kin natsu.kardai kmah irin halitarsa gariki? Bangani tanbayan bah.wacce irin halittah ce dashi;bayan kuwa yasan yafi kuwa fari a cikin gidanmu.eh ai bazaki ganeba yanzo.amma wlh kkah sake kika numa mai watah alama kinshiga uku'dan kinsan yafi kuwa agidan raini hankali,yakuma sami daban da zai dunga taba maki jiki abanza, Sai kissakko muce, Tunda yau kin zama yar'gatan anti zulaihat.saukowa nayi ganin mutumina ta girka murmushi yake nayi Dan abun ya futamun arai kardai,maganan anti gaskiya ne yagane 'ina'sanshi,ne ''kai ah'a yaushi ma yazauna kuma ma,ai ba shiri muke dashiba,wai anti mai kika gayama jasra taketa tunani,gaskiya mana ! kanin dadyn su baby ne yace yana santah....ehyeee anti badai shamsu ba? Eh shi a Lagos yake aiki, **************** Bayan sunfita kai tsaye part din su jafar suka nufah,jafar yana da kanni hudu,akwai safiya da kuma omar,sai Aisha.da sada,duk yayan baba habibune, Da sallama suka shiga suku' sami baba habibu bai fitah ba'ahaka suka shiga kuwanne,part daman part shidane a gidan, Inkasa dana hajiya iyah,na matan guda biyarne. Dayan bayan data suka zaga dakunan namune karshin shiga Dan saida sukaje masallaci sukai sallan azahar sanan suka shiga part din mu,saleem suka samu a falor ummah tana kitchen Dan firfito da abicen data gama hadawa.jerewa tayi sanan ta karasu ciki, cikeda fara'a' ah'a haddir saukan yaushi,a sannuku da zuwa cikida kunya haddir ya zamu yagaida ummah mun samiku lfy.lfy lau wlh.ya karatu ya'amsa da alhamdulilah,to maddalah.jafar ko karasa ga abinci chan,sanin da jafar yai na ummah ba baya bace indai agun girki ne.ya mike yana cema ummah yanzun kuwa to,bari inyi sallah to afito lfy cewar haddir daya kasa motse. To malam nidai nai gaba saika zo,Dan bazan tsaya fulaku bah, Saleem ne ya matso yaya haddir kallah nan kaman wata yar'gad'a ko yafada yana mikama mai wai jasra data manta dashi ankan dining,jafar ne ya kwalama saleem kirah zokaban fuck,sakanma haddir wayan yaye yai kitchen, jin sautin wakar yan'kasan Morocco tanabin wakar gamida jijigah jikinta cikin wani salo da kwariwa take kad'a kugunta zaman shi ga kara gyrawa sosai wlh yarinyar nan shidaniyace yanda take sarrafa Nikita kaman ba kashi sai tsoka, ga wani irin fadi da kugunta yaye kasancewar tasaka bujene mai fadi sosai Amman hakan mai hana hankalin duk wane mai kallo tashiba,maida donshi saman kirjinta yaye ganin yanda take kadasu,tacekin wayan yaji muryan wata tana fadin to ummah kinsamu kanwar shakira a gidan nan.cikin sauri ya goge video gaban shi na fadi yasan ko shid'an bah isah ya kushi jasra ta fanni kirrarta ba,ka wai bakinta ne yaiyawa..... Managed pls...... 16/02/2022, 22:10 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musa. 12-13 πŸ’žbut yarinyar ta hadu tah ko ina,samun kanshi yai da bincikar wayar jasran.gallery ya shiga ganin akwai pin,yasashi kifah wayar,yanufi jafar da ya kusa gamawa da plate din white rice da jar miyar da yasha kifi, kujera yaja saleem yai saving dinsa. Bayan sun gama ummah ta fito har kungama? Jafar ne yabada amsa da eh ummah to gashi abbanku bai dawo ba,ba komai zangansu anjima bayan isha'i.to maddala bare muje to ku gaida iyyanku wlh banda part din iyah ban leqah ko inah bah,to'yauwa jafar inkaga saleem kace ya kiramin jasra a waya,ah'a basu dawoba wai? walahi tun 11suka fita sunje gurin zulaihat Amman gashi kusan 3basu dawuba bayan sunsan dukar gidan nan, Sai hakuri ai'inje haddir bare muje ummah to.suna fituwa mukuma muna shiguwa gidan. Kuramata ido yai ganin suturar data fita da ita bada ita ta dawo bah,wata ruwan madara doguwar abaya tasa Amman ta d'age mata Dan ana ganin sharabarta. Jasra kinga su ya haddir a kufar dakin Mamie,daga kaina nayi Dan gaba daya atakure nake,dan baby ta 6atamin kayana agidan anti zulaihat, shine nasa rigarta maganan gaskiya nafita tsawo da jiki shiyasa kayan suka dagemin,uhum to mai ruwan na dasu? baki gaini da gaske ne ya haddir yafi kuwa kyau a gidan nan? Tafiya muke Amman na dago ido cikin sa'a kuwa muka hada ido'dashi kauda kaina nayi gabana nafaduwa,wlh ba wani kyau sai shigen Jan le6e uwah baxawarar kyaunwa,aiko hafsat tasa mugun dariya ganin mukusa yasa ta dawo daidai, Hadi girar sama data kasa nayi,ina wuniku muka gaida su Amman dan wulakanci mutumin nawa yawane kauda kai kaman yaga kashi,ya jafar ne ya amsa mana gamida da mana fadan wai mundade,hafsat ce taita bada hakure,Niko duk na kusa gani sai karemin kallo yake,gashi ya daure sosai daman shi ba fara'a yake manaba.wucewa sukaye mukuma muka shiga gun Mamie, ah'a jasra daga inah kuke da uwar ranan nan?Mamie wlh nagaji gidan anti zulaihat mukaje ga sako ta bayar a kawo maki. Yauwa maza jeki ajemin kan madubi.cikin naje na aje sakon, Mamie bare naje na watso ruwa, Ah'a nan ba bayene?akwai to maza kije dakin zulaihat na'da' ki wanka.to Mamie akwai abinci? Eh acicin kawai inji ya hilal dake shiguwa,baki na turu gaba wlh Mamie k gayama ya hilal wlh banso,hilal ka fita idona wlh maza jeki wanka. Hafsa k saiki anfani da bayina,ah'a Mamie bare inje naga sai kirana momy kiye.to maza gaskiya kai hilal kiramin haddir a waje kaman naje muryuyin su,eh hafsa tace mungan su a waje, fitah hilal yai shida hafsa emm ya hilal Dan ban aran chargern ka,k turomin jasra anjema ta amsan maki,wucewa yai ido hafsat ta bishi dashi Allah yagani tajema asan shi Amman ta lura kaman hankalin shi nakan jasra, Ajiyar zuciya tayi,cikin sanyin jiki tai salama a part din nasu ba kuwa a dakin sai TV dake kara, Zama taye kan kujira gamida ture daurin daukwalin kanta baya,hajara ne ta fito daga dakin sanyi da rigah iyah guiwa da hulah akanta,k wai ina kukaje? Gidan anti zulaihat to yana jikin yai sanyi,gajiya ce kawai,owk kinga ya haddir? Eh'fituwan momy cikin shigar atanfa.momy irin'matan nanne masu shigen San ya'yan tsiya shiyasa tarbiyarsu yafita daban Dana kuwa yaranta biyar,Omar ne babba,sai maryam tai aure, hajara,sai,hafsa itace auta, zama tayi kusa da hafsan tana shafa kanta har kun dawo,eh'to maza ki watso ruwa kizo kice abinci,yauwa hafsa ina kikaga ya haddir din ne, wlh tunda yazu bai bare nagan shibah. Momy tai murmushi ai kina barce dazun yazo..kai momy maiyasa baki tashi nebah? gaskiya INA matukar so inga kin aure haddir Dan ganin yanda uwarsa zatayi,tahbe'ta ishe kuwa da dagah kan tsiya,kinaga zai'sone,ne momy wlh ko yanaso ko baiso,murmshin jin dadi hajara tasa gaskiya momy nai sa'an uwah. **** da salama haddir ya isah gun Mamie cikin matukar kewar danta ta dafah kanshi'ya saudiyan lfy lau Mamie inaga suna san reqini achan ne. Gaskiya nafisan zamanka anan,kai aiki ah kasanka ai zaifi ko,hmmmm ajiyar zuciya ya sauke,zan duba Mamie.da dai yafe,a sakko ma abinci ne? Ah'a ba zobo ne,akwai kam bare in Kawu mah,cikin sauri ya'riqema Mamie hannu haba;bare inje in dauko,ah'a barshi yaushi rabona da kai yau kusan shikara daya darabe,kinan cikin murmushi yace to Mamie nah,kitchen Mamie ta nufah ganin jasra a kitchen din ne tace yauwa maza kaima yayanki,zobo to kawai tace mai, ajiye kwaban madaran datasan inda ummah ne,kozata mutu ta dawo bazata barta ba.maza ki dawo,jug mai kyau ta dauko, Mamie bare inje in dauko hijab kinga rigata bata kai guiwaba sanda nace kije kisa hijab ai kin yarda kikai,to Mamie bare in kai inye saure in dawo,to maza,ganin ba kuwa a falon yasani fita fa confidence dina na aje jug din jin wani maiyatatcen kamshi daya cika dakin yasani wurwurga ido.ido hudu mukai dashi a kwance akan 3siter....... 16/02/2022, 22:10 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah, 14-15 πŸ’žmiyau na hadiye,shiko tunda ta baje mai bayan.lisafin ya kwace mai,dan rigah pink ce,mai karamin hannu.iyakar rigar guiwanta,saurin kauda kanshi yai ga barin kallonta,cikin wata matsanan ciyar kunya na fara tafiya ina wani kif'kif da ido,ganin bai min magana bane yasani kwasawa aguje sai dakin mamie ina sauke numfashi kaman wacce tai gudun fanfaqe,gaban miron mamie naje ina kara kallon yanda Riga ta fallasani tsaki nayi Dan wlh ko pant babu ajikina, Na shanya wanchan a bayin anti zulaihat, "Kai wai lafiya? Mamie ta magana tana buga kujirar da haddir k kai, Cikin barsan wa yace mai wanan abar kiye apart din nan, Wah?mamie ta tanbayeshi.bakar nan,ita bakar bata da Suna ne?dan' murmushi yai ganin yanda mamie tawani had'e rai,da man ita indai magana ne akan jasra sai kaye dagaske,shafa kwantacen sumar kanshi yai sanan yace mai sunan hajiya iya man,dakuwa mamie ta mai.au jasran ce watah, wlh ka fita idona in rufe kafin in sab'ama wlh, Jasra kam tsaki taye ganin kusan 6ake nimah,yasata zumbula hijabin sallar Mamie Dan wlh bazata iya fitah zuwa dakin chan yana falor ba, Fitowa tai zuwan falor,haddir daya fara shan zobone ya sautin tafiyar ta,dagu kai yai ya sauke akanta.dauke kai yai kaman baiganta ba,shi dai wlh mamaki yake yanda kaya k daukar fatanan nata,ganin yanda hijab din ya dau fuskarta,gashi yasake haska ainihin colorn tah, Mamie zanje gurin ummah Dan tun 11muka fita,gashi har'anfara kiran sallar nangariba, Eh,to maza yar'akbarka. ki sauri kar baffan bello ya ganki ana kiran mangariba kina waje, Aiko cikin saure na zurah takalmana Dan baffa bello ba sauke ne dashiba,Dan ya kifamin mari ba wani abune, a gunshi bah, Har na wuce ban hadu da kuwa ba, Da sallama na shiga yaya sadiq ne.ya fito bayen dake falon Dan da alama alulah yaye, Ki kuma daga inah? baki na murguda nace part din mamie.ah'a sai dai dady. Ba tundazun akace kuna gidan zulaihat ba?eh ai mundawo tun 3,inagun mamie, Ummace ta fito riqe da hulan Abba tace sannu uwar yawo bacen na tanbaya saleem dazun yace yaga shiganku gun Maman haddir da saidai k taza baki zo kigayamin kin dawo bah,wucewa Sadik yai yana fadin bare inje masllaci ummah da to ta amsa, Bayan fitanshi ummah tai ta fada saida nasamu abba yafitune sanan na gudu dakina, Kaya nasa ina duba wayata ganin bata dakina yasani zuwa falor aiko na ganta kan kujira ina kunawa tana min low battery,ai nasan a rina wlh banga mai rabani da saleem bah, Cikin nayi na jonata chaji sanan nayu alulah Dan inasan zuwa gun iyah, Bayan sallah irsha'i ne nagama duk shirena naga ummah ta leqo to kimaza keje part din baffanku bello yana nimanku,aiko gabana yai kwance'kwance yabada rasss,kuma akace harda mu,gaba ummah taye imkinje kyah tanbaye shi,fitowa nayi cikin saure Dan sanin bai San batah lokaci,hafsat na tarar zata shiga muka shiga tare,chan gurin mata muka nufah,Dan kaf mazan gidan suna nan inka dauke, yara amman,tunda kan ya Jafar,yah Sadiq,Hilal,sai Omar,ya Haddir ne kawai bangan shibah. Mukam mun iske,Safiya,hajara,maryam,duk kuwa cikin hijabi muna zama iyah na sallama.amsawa duk mukai shiko ya Haddir dake tare da hajiya iyah kaman wani jakan hannuntah.zama yai kusada iyah baije gun su ya jafar ba hankalin shi nakan wayan hannun shi, Mazan ne suka fara tsokan iyah itako fadi take wlh ko bine a hankali inbaka ba in ballowa mutum August wlh ko bashida lemah,jin haka yasa kuwa yin sit sai tunanin da kuwa keye.Dan inhar kaga baffa bello yasa antarah mu hakah tofah akwai kurah,da ido nake bin kuwa har nasauke akan hilal daya maidani tv,hafsat na jungura nace gaskiya kwaliyar nan take ta daukewa ya hilal hankali,Dan kallon shi taye Niko maida kallona nayi ga sirrin zuciyata Dan Riga da wandon wani yadeni mai taushi ajinkin shi gashi sai kamshi yake,sai wani cin magani yake,yana daure face,hmmm kawai nace.bafa ni neke kallo ba jasra wlh k ke kallo,jin sallaman baffan ne yahani bata amsa......... Share pls 16/02/2022, 22:12 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah. 16-17 Jin sallam Baffa ne yahani batah amsa, Su uku suka shigo duk gaida su mauka hauye'bayan sun gaida hajiya iyah ne,Baffa bello ya bude tarun da adu'a sanan yace to allamdulahi duk kun hallarah ko?yafada yana kai dubanshi kan ya jafar,eh baffah to madallah dafarko dai natara'kune Dan su yan'matan duk sungama secondary schools,ko kuma duk kun gama Dan harda masu master's ko,da masu aiki to masha Allah haka ake so.to kaman yanda kukasan family abubakar fari,to yana'nan a yanda yake,Dan marigaye mahaifinmu Allah Ubangi y gafar tamai ya mai rahama,gaba dayanmu muka amsa da ameen,sheshekar iyah ne yasa kuwa maida duban sa kanta,gefen zani tasa tana matso kwallah Allah ameen mijin da bakamarsa kai duniya kuka ta kuma sawa,sosai wai antina mata da tsohun mijintah,yah haddir ne ya d'ogo yana jifah mata harara yace wai iyah kukan na miye kuma.ko zaki bishi ne? Kirji ta dafu da duka hannuwanta biyu to lokacina baibah ehee,adu'ar ina mai itah kullum to, Ai'ni nasan duk cikin jikukina Kaine baka kaunata,Allah yajikan Abdullulahi walahi da yana Raye kai xaka kashe'shi da bakin halin,fuska ya hade sosai yace Amman sauri katse shi abba yaye dafadin kai haddir uwar namu ne tazama abun wasan ka? Ah'a abbah to maza bata hakuri ingani, Saida ya6ata second sanan yace Allah yabaki hakuri,ah'a tare da kai inje iyan hartana wani daga hannu da shire, To maddalah,Baffa bello kam cewa yai to duk ko maidu da hankulanku kan abunda zan gaya muku, Dan duk abunda kukaje ba chanji kuma duk Wanda yace zaiye turjiya to walahi saida yanema wani zuri'ar ba dai tah Abubakar fari ba, Kai jafar mun yanke hukuncin hadaka aure da hajara,zunbur anti hajara ta mike cikin kuka ga hawaye take fadin baffah ko taimakami wlh haddir nakeso kuma wlh inhar ban aureshi ba aure kowa bah,cikin mugun tsawa baffah bello ya katsita kinga inhar baki min shiruba saina sa jafar ko 0mar wani ya farfasa maiki jiki sakarya kawai katuwar banza,ai sit kakeji ba itaba harta mu.mun shiga tai'tayenmu cikina banda kugi ba abunda yakeye,duk hankalinmu ya tashi hannu Hafsa na kamu na rike kam, Baffah yaciga da fadin kaikuma.Hilal kaida Hafsat,hannun Hafsa dake nawa tasake damkewa sosai,fuskarta kunshi da fara'a cikinyin kasa da murya nace wlh Hafsa kin dace nibansan dawa za'a hadaniba nai maganan idona sun'circiku da kwallah,bangaren ya hilal kuwa tunda ya dukar dakai bai dago ya kalle kuwa bah Dan hawayeni k sauka a idonshi shikenan yarasa jasrah shikinan ya rasa yar'blakyn shi innalilahi wa'innailaihi ra'jiun,sadiq dake kusada shine ya lura da yanda jinkishi k rawa, Kamu hannunshi yai sosai kusada kunne yake rad'amai "be a man now habah hilal mata ma sunjure sai kai, Muryan baffah taske katse mu daya sake yin gyaran murya sanan yace kai 0mar kaida safiya,anti safiya dake gefen mu itah kukah ta rushe dashi Dan gabadaya burinta na kai ya sadiq Dan duk mazan family mu yafe burgetah Dan ba karya shima ba bayaba gurin kyau,kuka take sosai amman ba mai rarrashinta Dan kuwa an'ta6ashi, Gaban haddir kuwa ko dar baijiba Dan kamanshi baijin zai yarda da hadin auren nan,maida duban shi gun Baffa yaje mai zaice kuma.sai yaga shike kallo.... πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Sorry masoyan launina kunjini shiru kwana biyu to munah cikin state dinda aka cire'mana service πŸ‘πŸ»πŸ‘πŸ»πŸ‘πŸ»πŸ‘πŸ» 17/02/2022, 09:45 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ 20-21 "Ido na zuba mai Dan harga Allah abun ya dakeni Dan haka da gudu nabar gurin inajin hajiya iyah na fadin ke takwarata zonan bar wanan shashan k'atan banza kawai, Da gudu nai dakin nah kuka nake sosai.inah ya haddir bai sona bai kauna ta,umma ce tashigo k wai lafiyanki kalau kuwa? ganin irin kukan da nake rigza bihaqi Dan Kalmar taq'i giguwar min, K wai bada ke nake magana ba? Ajiyar zuciya naja nace aiba kiran da akai mana bane baffah bello yace wai an daura mana aure da ya haddir tsawan shikara bakwai ummah kuma wlh bai sona.kuwa yasani yafi kuwa kushi ne, Dan me za'a hadani dashi?kamune taye zonan yatah magana da akai muku kinan? Eh" to share hawayenki Dan ko aure kowa baida garanty to naki nadashi,kinsa sabida me? Girgiza mata kai nayi saikin fad'a ummah to ke mutane duk sun shaida. *Ina xuwa. fita umma taye saigata ta dawo dauke da wani album mai kyau.ajemin taye bude album din nayi hotan kakanmu alhaji abubakar fari,ne nafara cin Karo dashi yana sanyi da yadi mai taushi gaskiya kakanmu fari ne,sisai Dan baba daya hasken fatan shi yaran gidanmu suka dauko Dan daga iyaye har ya'yan masu tsananin haske ne,inka dauke 'ni, bude na gaba nayi masalacine Wanda a yanzun yake manne da jikin cikin gudanmu,kurah idon nayi baffa bello nagani shima cikin kwaliya sai abbah usman baban su hafsat,sai abban nah,sai marigaye mahaifin haddir wato abbah abdulahi,sai su ya jafar da ya OMar sai ya sadiq,amman ba ya hilal kuma banga ya haddir bah. A hoto na gaba'naga wani matashin saurayi mai tsayi!ya daga malun' malun zai sab'a aka dauke hotan fuskar sa ciki da murmushi Dan ba karamin kyau yai ba,ni kaina bazance ga sanda nakamu da san shiba, Dafane umma taye tace watah ranan jumu'a ina zaune saiga ki kin shigo kina kuka. Nace ki lfy sai ga hafsa ta shigo take cikin wai ya haddir ne ya dake ke,wai Dan kin wuce tagabansu kina kallanshi. "Shine ya kiraki yai maki mugun duka Dan duk ya farfasa maki jiki, Shine kakanku yake tanbayar ya akaye shine jafar ya gayamai abunda ya faru to Shikuma ganin tun sanda aka haifiki yaran gidan suka sami abun kallo Dan har hajiya rahama na cewa kodai anchaza min ya!a asibiti ne? Dan ganinki baka niko banjen zata gayamin haske ubanki ma haka.shine alhajin gida yace ai kama kike da kanwarsa da akah haifah autan su amman batazo da raiba. Yace sak ke Dan kumai naku ire dayane, To tunda alhajigida yaje zance shine yai saurin taka ma abun burke. Gudun azo a tsangwameki a gidan Dan duk ciki gidan dakin hajiya rahama yafi ko wanne matsala, Shiyasa yace to tunda abun nashi isakance ne shine yatara iyyenku maza duka suka tautauna kuma kuwa yai na'am 17/02/2022, 09:46 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 22-23 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? Daman kuma ranar ya kasance jumu'a shine mahaifinku yazo yasami ni,da zancen.gaskiya a time din hankalina ya tashi sosai ganin guda nawa kike,ko ne banye aure a irin shikarunki bah, Salaman mamey ne ya mahaifinki futah Dan gaskiya alokacin ina Neman mai rarrashina, Zama tayi a gefen gado wai khadija sunan umma na gaskiya kinan. Bakisan had'in auran nan ne? Ko haddir din ne bai bah? Kallonta nake habah Aisha wani irin zance ne wanan walahi xan iyah bugun kirji in nunah haddir a matsayin surikina ko agaban waye . Abunda nakesan sani shi yake so'ko' sune? "Ki dai adu'a zaki mata Allah Ubangi yasa a kullah alhere, Ameen dai. Chan waje kuwa baffa bello shi yazama waliyinki... "Su yara maza su duk suna wajen masalaci.Dan su'sun dauka wane'ne daga cikin iya'yensu maza ki aure.... Cikin rawar murya nace to amman ai'da an tanbaye shiko? To yanzu ai saikije kije.ko yana ra'syinki ko baiye, Fita tayi sai masifah take mamey ne ta shigo dakin ni.cikin sanyi tace maza tashi muje yunkurawa nayi na dau hijab dina... dan harga Allah ubban gida bai kyauta min bah, Wayata mamie ta dauko min dake chaje...wuce umma mukai a zaune a falor, *****"********* 6angaren mazan gidan gabah daya hankalinsu yafi na matan tashi.to wai su baffa sun san abunda suke kuwa inji haddir mai ake da bakar mace,cikin sauri hilal ya karaso gun haddir Dan Allah ya haddir ka sakita yanxu.wlh ni zan aureta kaji na rantse mah a yau basai go6e bah, Allah wlh dagaske nake kaga sai ka kuma inda kafito sanda ta haihu sai ka dawo nikuma zanta basu hakuri harsu yafema, Tunda ya anbace saki,yaje wani mugun tashin hankali ya 'saki' wa ? Cikin sauri sadiq ya riqo hilal haba hilal wai maike damunka ne? So" Wlh sonta nake sosai kuce ya sakita ni zan aureta wlh sai in had'a su dukah, Da itah da hafsat din, Fita kawai haddir yayi Dan baijin zai cigaba da sauraran zancen sa, Wlh ko zai saki jasra ta haramta a garishi. Dan yasan wlh ba santa yakeba kawai sha'awanta yake, Jafar ne yabi bayan haddir yabar 0mar da sadiq suna lallashin hilal. Haddir bai tsaya ko'inah ba sai gun mamien shi,da salama yashiga ahankali bata a falor dan haka sama ya hau Dan yanasan sanin tasan da 6atun auran da akai mai ko me? Har bedroom dinta yaje a bakin kofa ya tsaya knocking din door din ya fara jin kakarin amai yasa shi fadawa dakin turus yajah ya tsaya Dan jasra ne taketa kwara amai sosai duk ta 6ata jikinta gaba daya da gadon, Yauwa kai hilal zo ka kamamin itah. Tunda mukazo taketa amai.... Kaimin itah bayan gida bari in dauko mata magani amai, Ganin kaman ba dashi takiba ne. yasata kwasamai tsawa wlh haddir ka fitah idona ka kamata ka kaitah baye..ganin yanda ran mamie ya 6acine yasa shi matsawa kusa da itah cikin kyankyami yace ke tashi....jasra da ko gani dakyau batayine saboda amai da yariga ya jigata'ta sosai ga wani mugun futsari daya matsitah sosai Dan gaf yake da yazobo da zatai wani motsi sosai to wlh ba makawa sai tayi a zaune, Ke badake nake bah ? Wai kai haddir nafara wasa dakaine, hannuta ya kama ya mikar da itah. Gabadaya ta tahu jikinsa dan wulakanci yai saurin kauciwa tai bayah.gabadaya da sauri ya taruta jikinsa tsaki mamie tayi ka cigaba karka fasa. Ta Sakai ta futa ahaka yakaita bayin gashi fitsarin ya kusa zubowa,ke yace ki tsaya mamie da dawo,kokarin cireta a jikinshi yake aiko tsantsin tayas yai kaman zai makasu da kasa ai ba shire ta kankamushi sosai kanta saman kirjinsa gashi bata da lafiya. Hucin mai zafine k sauka a kirjinshi cikin wani irin yanaye yake kokarin control din kansa amman ya kasa Dan duku da kansa zuwa wuyanta ya sauke wata ajiyar zuciya mai zafi..... Aiko jin hucen numfashinshi yasa naji wani irin yanayi na bijiro min tan take nakasa rike marata ji kake sha......... Na saki fitsarina a tsaye aiko gaba daya na 6atamu Dan inajin haryasu yafini jikiwa ....... Share pls Not editing. Ummuh amrah ce 17/02/2022, 09:46 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 24-25πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Godiya over masoyyan book din launinah anatareπŸ™ŒπŸ». Much love Antynah SAJIDA NIGARπŸ₯°...... "Wani damk'a daya kaima bayana saida naje uwar zai 6allani gida biyu ne. Kara nasa sosai Dan Allah ya haddir kai hakuri kufcewa yayi, Tsaki yaja ya sakine,aiko banma tsaya wani shawaraba na d'aga bujena sama na inda abunda na farah a tsaye, Da mugun sauri yai ciki Dan har kafet din kofar bayin na tad'iyeshi, Ko gaban shi bai gani sosai ya sauko kasa,mamie da fitowarta kinan dgah dayan room din tace Kai badai itah kadai ka barutaba? Eh" ah"a a kai wai kalau kake? Eh, Tom Allah ya kyauta tai gabah, Da kyar ya karasa part dinsu yai dakin shi,toilet ya nufah direct fresh up yai sanan ya d'an sami na tsuwa, Bed ya fad'a ajiyar zuciya ya sauke..gaskiya shi bai san bakar fata but yarinya ta had'u kawai bakin ya kwafsata mtsss.. Sake tunu yanda ta d'aga bujenta yai rumtsi ido yai yana sake kallon girma da fad'in abun zaman da Allah ya wadata'ta dashi, Jin wani yanayin dake nimah sake bijirumaine yasa shi gyra kwaciya ga wata mik'a dayake sake akai akai.... *Niko banma san abunda yafiddah shikinan bah dan ban cikin haiyyacina sosai...jin shirun da mamie tayine yasata biyune toilet din ganina tai kwance cikin futsarin danaine yasata taje ranta yab'ci sosai. Itah haddir zai wulakanta tace ya kulah da itah sai yabarta nan yai gaba, Da taimakon mammal nai wanka nasha magani sanan nake d'an'i'yah gane mutane sosai abince nace sanan nai azahar da la'asar nai kuma mangariba da i'sha,sanan nad'an mik'e, Wayata naji tana kara ganin sunan anty zulaihat ne yasani tunawa da ya haddir wata muguwar kunya ce ta kamani Dan wlh ni kaina nakanje kunya wai Nike dauke da wanan manya abubuwan shikinan ya gama dani,Kai kilah ma bai kulah bah mtss kuma harda tukuicin fitsari 17/02/2022, 09:50 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ 25-30 More love SAJIDAH NIGER,πŸ₯°πŸ₯° "Hmmm to nidai ai yasan banda lfy ne,kiran na d'aga hello anty zulaihat ina wuni,lfy lau ya karfin jikin?lfy lau mamie k gayamin abunda ya faru,to kinga abun Allah ko, Da kinbari yagani kina sanshi wlh in yaringa janki akasa wlh saikinji ba d'adi, Kuka nasa to mai akai ni inasanshi.amman shi bai ra'ayin launinah wlh,to sai me kiye hakuri insha Allahu zan shigo jibe. kuma Mahmoud zan gayamai anriga anmiki miji,ko ya kiraki ne? Ah'ah. Owk ki shiru insha Allah alherine kinji. Bayan munyi sallama sai nad'anji sanyi araina ko bakumai nasami kwarin guiwa, ****sai kusan 10 am natashi Dan tareda mamie muka kwana kuma jikina ya tashi soasai Dan sai gafda asuba na sami 6arci, Dan haka tun karfe takwas ta nufi sashinmu ta sami ummah akan yanayin jikina, Abbah yace to Allah kara sauk'i anjima inta karya sai sadiq ya kaita asibiti, Ahaka suka rabo part din iyah mamie tayi da sallama tashiga tana zaune ta tasa d'auwake agaba, Dan rusunawa tayi hajiya mun tashi lfy.cikin shan kamshi iyah take amsawa lfy.tana wani kauda kai.inah haddir ne?yana part din su.wai yaji yaranan sukai mun su duka haddah takwarata hmmm,ai itah batama da lfy ne, hajiya tana chan sasana,anjima haddir zai kaita asibiti, Eh hafsatun ne ba lfy kuma aka barne zaune riqeda cokalin danwake gaskiya gabana yaketa fadi,to ina zuwa. Tashi mamie tayi to hajiya bare inje itakad'ai na baru a daki, Kikah ce me..Aisha yanxun Dan Allah inda wanan mai ido kaman na magen ne,zaki b'arta achan? mumushi kawai mamie tayi Dan indai hajiya iyah ne saidai abarta da akwai sanda wani abokin abdullahi wato marigayi mahaifin su haddir yazo yace yana san mamie aiko ta tadda balle ba wanda zai aure tsiya take sosai kashi dasu baffa bello suka damita akan ai bata wuce aure ba shine tace saidai wani cikinsu ya aureta aiko magana ta mutu mud'us, Dan haka gaba tayi bata jira ganin fituwan iyan bah, Ta iske haddir na karyawa akan dining kallon time tayi 10:40 wato shadaya saura gaidata yai ta amsa fuskarta a daure, Inka gama zaka kaimu asibiti wucewa taki kokarinyi ya azaman tashi wai mamie lfy mai yasamiki ne? Kamanta jasrah 6ata da lfy ne, Gushinshi ya dafah wlh mamie na sha'afa tunda ba'kanka cutan yak'eba mugu kawai iyah ta b'ada gamida k'arasuwa wlh bari mudawo asibiti dakina zata kumah, Gaba tayi sai dakin mamie ina kwance a gado maganan Allah banji karfin jikinah sosai bargo ne har kaina , Jin maganan iyah kusada nine yasani yaye bargon takwarata ya jikin naki kin amsawa nayi na zubamata. Ido aiko salati ta hauyi wai akan aure wanchan mai kananun idon na daina magana da sauri mamie ta karasu shima biyuta yai.amman yakasa k'arasawa dan yana tsoran wani ya fahimci halin da yake ciki tsawan shikara bakwai.Dan bai san abunda zai iske ba, Da. yarinya ya lura bata damu da suturaba. Wai tsayawa zakai anan ? Iyah tai magana wlh wanan so yake ya karasata dan naga alaman ba Allah a ranka, Sai ke kinan,yabata amsa yana mai shiguwa gaba danyansa. Bargon mamie ta jaye tace sannu jasra tashi k chanja kaya riga doguwa ta mik'o min numfashi nake saukiwa ahankali yanda mai ciwanda ke wahalarwa keye.uhm kawai nace ina yunkurin cire karamar rigar dake jikina mai karamin hannu rigar ta mamie ce amman ta kamani sosai fita yai dan jiran fitowar su, Dakin shi ya nufah car keys ya dauko ta KIA yafutu ganin kofar jafar a 6ud'ene yasahi l'ekawa a gado ya hangon shi ya had'e kai da guiwa karasawa yai ciki waikai jafar ya akai ne? Ajiyan zuciya ya sauke wlh haddir bansa hajara walahi kwatata halayanta bai min ba daman hafsat ne sai mutum yai manage amman wanan iyayen rawankan hmmm dafashi yai kagane wlh banga aibun hajara ba dukda ba kare masu kallo nake bah, Yarinyar ba laifi wayasace ta hau kara ganin sunan mamie na ne,yasashi mik'ewa bari in'na dawo zamuye magana owk kawai yace . Shi kuma yai gaba a gurin motoci ya hangesu ga hilai sai faman kallon jasra yake duk idanunshi sun wanne k"ankance da sauri ya karasa ya bud'ema iyah gaba,hilal ya bud'ema mamie bata sai sannu yake ma jasra kai hilal kamamin ita in zauna tukuna dan bata uya tsayuwa da kantaa.... 17/02/2022, 09:50 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Writing and story by. Naeyamatu bintu musa. (Ummuh amrah) 30_35 πŸ‡hilal ya bud'ema mamie baya'sai sannu yake ma jasra.kai hilal kamamin itah dan b'ata iyah tsayuwa da kanta.. Ai kaman walkiya saiga haddir a baya har yana niman bige mamie yace bari inriqeta kallo duk muka bishi dashi dan harni kawai ganin mutum nai akai nah, To saban salo wai wa'azi agidan karuwai ni ban gurin kazo kajah mu,ahankali ya zaunar dani a set,shiko ya hilal baki sake ki kallon haddir dan yasan haddir ba san jasra yakeba to maye duk haka kuma, Karan tashin mota yaje kawai iyah ce tad'an leko bazaka jebane,ah no sai kun dawo kawai ya fad'a fuskanshi ba fara'a ko kad'an, Murmushi kawai haddir yai,asibitin da suke zuwa yakaisu direct reception sukaje sanan suka jira,cikin yanga da kwarkwasa wata nurse ta karaso inda muke ya haddir take kallo sai wani lumshi Ido take tana faman fari dasu,mai kyau zaku iyah shigah, Uhum kawai yace iyah ko tsaki tajah oh'ni hansatu au barinkima har kan jikukina to wlh baki isaba, Gaba mamie tayi muka nufi office din doctor Wanda mukaga sunan shi doctor Yusuf , zama mukai tabaya yai waye ba lafiya shiguwan iyah yasa ya haddir dafe kai dan gaskiya ya gaji da halin iyah dan tun amota yai Dana sanin biyusu da tai,kaiku kana likita ace kasa gani mai cuta ? Murmushi yai sanan ya bud'e folder Fatima, sorry pls readers sunan jasra na gaskiya fatima, mamie tace eh itace ba lfy gyra farin Glass dinsa yai to maye damuwan. Kai ke ciwo sai amai danakeyi,shikinan eh kawai nace amman bakina ba dadi, Murmushi yai kuma kinsaba da jin dadi kullum ko? Kuje za'a d'ibah jininta aimata test dan muga abunda result din zai nunah nafiganin malaria ce,but kuje muga abunda yakenan, Bayan kaman 30mint muka dawo sosai ya haddir ya had'e rai ganin sai wani nan'nan da itah doctor kiye. Hakan ne kuwa dan malaria ce tai mun mugun kamu wasu allurai za'amata yanzun start ne.ya gama had'a injection dinne yace ingyra hannu riga nai nufin dagawa,yace baya zan juya. Cikin fushin da baisan namaye ba yace Baku da nurse matane ? Ko bakasan Matan aure bane? Au iyye auren da take kasa tana dabune zakace matan aure to kai likita budurwace dariya kawai mamie tayi dan tana mamaki yanda haddir yake nunawa akan jasra dan bata manta yanda yaima hilal dazun agida ba, Bari muje nursing station ammata alluran mamie ta katse su, Gaba kawai yai yanajin iyah na fad'in ja'iri haka nasha fama da kakansa inya kya'sa bai nunawa aiko k daura dan banza ciwan zuciya. Sai kusan 1muka dawo gida iyah tace dakinta za'a dani, Bayan nai sallah ne nasha maganina.salim ne yashigo da kulan abinci yace jasra ya jikin naki shiru na mai dan haushi nakiji ya cinye min charjin wayata, To yau kuma abun na bakine,na ubanka ne iyah ta katse shi,baki ya ta6e to inje Abu duk dayane to Allah Ubangi ya Baku lfy,aiko wani guran faro tajefishi dashi yai waje da gudu, Sallama ya hilal yai da walai'kumu salam na amsa mai,ledan fruit ne a hannushi jasra ya jikin?da sauki yaya inah kagamin hafsat ne? Yanzun muka gama magana da ita, Yar'dariya nai iyye kuce har anfara shan love, Ganin shi durkushi akan guiwuwushine yasa na tashi daga kwancen danake yaya lafiya? Inafa lafiya jasra rabamu zasuyi, suwa? Hannuna ya kamu yariqe kam jasra l love you.... Pls kumin uziri Baku network ne, Share pls.....NYM ceπŸ₯° 17/02/2022, 09:50 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 35-40 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Nym. πŸ’žjasra love you.dariya nayi ya hilal you love her dai aini banga abun damuwa bah,anan wlh nasan hafsat bazata k'ikaba, Yaya kana da komai kyau,kudi,hankali,uwa uba mutumci,to mai zai hana duk mace mai hankali ta k'ikah, Hannuna ya matse da karfi dayasani kallansa,ya'yah jasra kalleni nan hankalina na maida kanshi dan ganin bawasa a magananshi, """ JASRA KI NAKI SO, Jin Kalmar nai kaman almara yaya ni kuma 'eh' jasra yafad'a da karfi inasanki sosai tun kuna ss 1 kin tuna sanda nabaki zobanan nace karki cire sai kungama makaranta,sosai na zufafa a tunani dan manta wata rana ina tsaye a gurin motan inajiran su anti hajara saiga ya hilal ya sha wanka dan alokacin duk gidanmu nafi shiri dashi,yaya sai inah? Yace tadi nazo jasra inasan wata amman nakasa gayamata wlh,dariya nayi nace kaima tsoran mata kaki? Ah'a aman itah ina tsoranta sosai, To ah'ina take? Ah school dinku.murna nasa dan alokacin akwai wata mate dinmu dake sansa,yaya kodai badiyyah? Ah'a sunanta Fatima wow namesake dina ohhh ko Fatima murtalah ah'a jasra ba'a class dinku takiba,fuska ta 6ata to gayamin wacece itah,in time yai zan gayamiki,amman ki ajimin zobanan nata ne,sosai zoban ya birgine dan haka da sauri na amsa, Gaskiya yaya yai kyau yaushi zakai min kaga F ne a zoban, Owk inkinaso kisa duk sanda naga zan'iya gayama zan amsa kinji, Dariya nasa nace to shikinan kaga ga hafsat chan bari tazu in tanbayeta ko itah tasanta,ah'a yazama sirri kinji kallanahi nai naga ya kuramin ido sosai jasra ki ajimin zobanan in time yazo zan'anmsa, πŸ’žkin tuna ya katseni yana jijjigani jasra kin tuna ko? wlh nakine kallan zoban nayi,eh danki nasa akaminshi, Hawayeni ya zobumin da bansan kona manene ba? Jin kamshi turarnsa yasa haka kawai naji gaba na yafad'i za baya nafarayi inasan raba jikina danashi,eh yaya kabari zamuyi magana anjima. Kallo sashin da yake na danyi yana tsaye a gurin freeze din iyah, Saurin kauda kai nayi ganin yanda ranshi ya 6aci,shi hilal zai raina ko Omar dayake yayanshi bai isah yace eh yace ah'a ba sai shi, Karasuwa yai ya zauna a daya daga cikin kujirun falorn, Iyah yai kwalama kira ke, Wai inah furana,iyah dake daki tana gyra kayanta na duruwa da duk bayan kwana biyu sai angyra shi tace,saidai kaje gun mai dogayan kafafunan itace ke din badai nibah,eheee Fuska ya 6ata kawai ya cigaba da danna wayanshi kaman bai ganmuba, Gainin hilal yai gaba daya hankalina bai kanshine yashi kallan inda naki kallo, Jasra kinga ya haddir baida matsala ko kad'an kima kinsan ba sanki yakiba,kinga itama hafsat nagaya mata bansanta to sai muima baffa bello tawaye kinji nasa dolle so yarda, πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž Anty hajara ne duk tabi tarami daga jiya zuwa yau kawai, Hajiya saude ne, Tafito daga dakin baffa sai masifa take wlh ba zai yuwuba nikaidai ce za'a mayarma da yara kaman marayu?daman nasan ba mai kaunata a gidanan kuma wlh hajara bazata aure dan gidan maimuna bah, Wato mahaifiya su jafar dan kar'tasan kar'ne tsakaninta da maimuna shiyasa hanjalinta ya tashi dan gwanda hilal bataji ta shi ko kad'an, Hafsat ne ta shigo cikin tsananin tashin hankali ta fad'a kan momyn nasu tasa kuka wlh momy ya hilal bai sona wai jasra yake so kuma itah zai aura ko tanaso ko bata so momym wlh inasan hilal ina kauanan shi,dariya hajara dake gefe tasa sosai tace to Allah Ubangi y kara kima gashi tana Neman rabaki da abunda kkiso wlh momy jasra maiyace maiyace tafad'a tanasa kuka wanan bakar Mayan duk tabi ta dami kuwa,hafsat tace wlh bata' ba hilal kotah wani hali.ni bah kibane dan dole ta raboda abunda nakiso wlh,da kallo suka bitah daga momyn har hajaran, *****"""""fituwan iyah daga dakine taganmu gashi ya hilal yak'i sakina,ciki ta fito sosai kai hilal maye haka kuma ehyee baza ka sakita bah ko jikine, girgiza kai jasra ta hauye ah'a naji sauki,to sak'eta,to hajiya Fatima,to yau kuma kai nikin takwara wai ina kayan dubiyanka ne? Anya kai ba maruwaci bane kuwa? Cikin katseta hilal yace to shi bai Santa koba mai kaunanta mana, Hajiya wlh inasanta tsakani da Allah ku maidu da auran kaina,me? Kai haddir zoka dubamin ko yafara shayishayi ne ba wanda yasani, Ai kai an'ce fanni maso ta6in hankali kai degree akai. Iyah lfy shi kalau wlh tsaban ya nunama duniya ba Wanda ya isah dashi,mikiwa nayi...iyah tace ikon Allah ina xuwa? daki zani to kibi ahankali, Da kallo ya6ita dan rigan doguwa ne a jikinta na barci amman mai karamin hannu kuma rigan mai tsantsine da kallo ya bitah dan har shatin pant dinta ana gani,sauri kallan hilal yai yaga shima ya rakata da Idanuwa sosai yaje hankalinshi ya tashi mai hilal ki nufi ne wai dayake kallon abunda yariga yazama nashi,tashi yai yanufi dakin data shiga cikin sauri hilal ya mik'i emm ya haddir jasra tashiga fa,wani kallo ya mai sanan ya juya ya shigi cikin 17/02/2022, 10:22 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 40-55 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Rubutawa Naeyamatu butun musah, πŸ’žwani kallo ya mai sanan ya juya ya shige dakin, Niko nai nisa gurin cire kayana dan wanka nakisanyi,rigar mamata nake kokarin cirewa naji motsi abayana dan haka nace iyah taimaka k ciremin,sosai yake kallon dogon bayannata Wanda bako mai sai farin briziyar data kara kawata bayannata'jin shiru yai yawane yasata juyawu wai k iyah ina ciwan ma wulakantani ko? Ai da sauri tajah baya sosai dan firgici ya hana tama fahimci suman tsaye yai, Dan Allah kai hakuri wlh nasha iyah ne, Sosai yai namijin kokarin gani bai kwafsa kanshi bah,yace sakarya Mara natsowa.zaki rufimin wanan bakin jikin naki danakiji kaman zanyi amai kome, ai da sauri na rarimi zanin gadan iyah na rufi jikina, Aikin banza kokarin juyawa yake amman ya kasa dan haka kusada itah ya dan matsa sanan yajah ya tsaya, Kisan yanda zaki so abba so fahimci ban sanki ban kuma kaunarki, Kinji ko,yafada da karfi dan duk duniyan nan ace kice matar abubakar abudulahi maddibo ehyee jasra hakan yai miki dai dai ga daidai ki chan a falor iyah amman ni bazan iyah zama daki a matsayin mata ba mai zangayama abokaina look jasra yai maganan cikin lallashi, Kicema iyah Hilal kikiso. Tunda yafara magana kuka nakitayi wlh duk kaunan dakimai banji zan iyah zama dashi baida abun kushiwa sai ni, Cikin kuka nace ya haddir wlh nima bazan iyah rayuwar aure dakaiba wlh ni dauka naki kaman mamie ne ta haifini abba abdullahi kuma mahaifina to taya ya kana yayana uwa daya uba daya kai tunanin har zanso wanan kwama chalan cikin tsaban raini hankali nace kuma Allah ya gani haske ka yai yawa kaman wani zabiyah aiko ya kaimin duka 'kaf'akaina aiko nayanka ihu hannu ya sa a lebansa alaman inyinshiru, Sosai dukan yasamine da kyau da wlh bansan abinda zai tab'amin kaina hannu nasa abakina cikin sauri nariki labbana, Bin yatsuna yai da kallo suma dogaye sosai gashi kumbuna farare kal ba ko d'igon kumai akai baya yajah yace ki,ana ga yaki kina ga kurah kyah gayamin inda kika tab'ajin ance ba'asan fari, "" to nidai Allah naka yai yawa gwanda irin na yah hilal alko kaf yasake sakemin rankwashi akah, Hawayene suke zobomin sosai 'jasra nafara wasa dake, Zo kabi tanan iyah data shigo jin kukana yai yawa tana Chan tana fatama da hilal dayace sai ya shigo wlh zangayama baffa naku ai muku tsakani banda duka haka kawai matanda jiya taki kwanci rai a hannun Allah shine kaki niman karisata,fita kawai yai a uwar dakin, Aiko suka kusa gafza karu da hilal.dakita faman kai kawo tsakani lungun da zai kaika uwar dakin,tsaki kawai haddir yaja yai gabah,yajin iyah nata tafa hannu da sallalamin,cikin ranshi yace emm kwalba uwar sharri, πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž Bangaren hafsat kuwa sosai abin ya dakita dan har part dinsu yaxu yakirata da kanshi wai shi ya nimu musu mafita, Tace akan me? Yace hafsat gamida aurena da ki,gabana naji yabada ras wani abun kuma akaye,ah no ba komai kawai naga duk gidanan batada kawa kamanki to shine nace gwanda ingaya miki tun wuri hafsat jasra nakiso, Duk da nasan ciwa bai sona bai hana baji zanchan ya dakine ah'inda bai warkiwa dawuriba, Kinga ya cigaba da fadin jasrah bata san haddir to aikaima bata Sanka, Dan murmushi yai yace hafsat k'inan waya gaya mik'i bata sona,amman ai ni ina sanka...... 17/02/2022, 10:30 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 45-50 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ No editing... fans din launa ina godiya matuk'a sosai da kaunah, Musanman,Maman hilal,godiyah mai tarin yawa Allah bar kaunaπŸ₯° Sorry nai mistake din numbers pls...is 40-45 the second page. "me? Kina sonah...ah habah hafsat ko dan kinga anci ni dake za'ai mana aure.maganan gaskiya ni jasra nakiso tun tuntuni,kinga zan'iya had'aku indai hakan yai matah but da sharadin inhar tace ah'a shikinan,kuma inhar bansami tabah kima bazan aure kibah, Numfashi tajah sosai hawaye na zobo mata hajara ne tashigo hangu ta datai tana hawayeni tasa ta matsa kusa da itah ta dafata hafsat, juyuwa tayi tana kallan hajara tace. Why? Sai mu, Ni yah haddir nakiso...but bashi nasamu bah, Ki kuma wanda kike so kin samu shima kuma bai ra'ayinki, we have to fight sister. But tayaya nafara karaya ki fito gah momy hau'wa tazo tun dazun.kawar saude ce magaifiyar su,tashi tayi suka nufi falor, ********************* Haddir kuwa ya kai kusan awa biyua Kwanci ba wai kuma barci yak'ijiba but kuyana so ko baiso yasan ba mai kushi jasra dan ta ko inah mace ce, Ganin da yai mata dazun kawai haddir dinsa tak'i kwanciya.dan ma yanada wani wando aciki aida tun lokacin da ya tafi sakamakon ganin da yai mata ba kaya ajikinta sai pant da kuma briziya,numfashi ya sauke gamida shafa yar'suman kanshi dan shi ba mai sha'awan barin suma mai yawa bane, Indai zaiga macen data anmsa sunan mace to zaiyi wuya ya kwana lfy ranan inbai had'a da pain relief ba, Ko a fuska yasan duk matan gidan tafiso tsarin fuska mai kyau idanunta su ba manyaba kuma ba kanana ba,madaidaitah ne masu matukar haske,kaman farin guluf ne cikin duhu,hancinta matsakaicine mai dan tsayi'bakinta kuwa yafi komai birgishi a fuskanta, Hakurantama masu matukar haskine,sosai suke k'aramata kyau musanman intai murmushi sai tai wani kyau kasanciwarta Baka, Sake hango dogo bayanta yai,da kuma sanda ta juyu dan ma iyah matsifah cikinta daya dan turu ya k'andan alaman tunbi ne yasake bama shape dinta wani irin kyau da tsari,dafashi jafar yai dayai kusan minti biyar a tsaye,yana kiran sunanshi. Amman yaga alaman yai nisah,dan kallanshi yai sanan yaga ya kurama gabanshi Ido. Ai'da sauri ya dau polo yarife gabanshi, Gaskiya ka ringa niman izzine kafin shiguwa daki, Zamai yai yana lek'a bayan shi da kuma gefinshi,but baiga wani Abu mai kama da waya ba balle yace wani abun bad'alan yake kallo, Ify ? Haddir yace fuskan shi ba fara'a. Gyra zama jafar din yai tukuna yace lau. Tunani wa kaki cikin wanan yanayi ga shauki ta kokina, Ko kamu da sune? Jin tanbayan da jafar yai mai ne yasa yaji gabanshi yai kawanci kwanci ya fad'i, Nan taki ya tuno zancin abokin shi kuma aminin shi fahad lokacin da akai bikin su Anty zulaihat aka turumai pictures din yaga ya kura'mata ido yai zumin sosai kaf family nasu ne hada maza inka dauke shi da kuma hamza da basu gurin but kuwa na nan kwansu da kwarkwatansu amman itah kad'ai yafara ganin saboda launinta yafita daban gashi ta zauna a tsakiya ta dafu mamie shi,dayan kuma tana cinkin tsakiyan amaren, Dariya jafar ya kuma sa mai na ai na lura tun randa ka dawo ka chanja haddir, Numfashi yaja yace mai kagani? Ko mai mah. Haddir kanasan jasra wani kallo ya mai yace ah'a habah jafar kasan ni,ko indai nace ban ra'ayin Abu to banyine, Dariya jafar yai yace banda yanxun, yace kansan ko lokacin da naso minal nasota sosai tunda taci amanata na raboda itah kuma rabuwa ta har'abada,hakane but banda akan jasra time din daka shigo har zuwa sanda kai mata kiss ina kallanka ganin kana niman zarciwa ne yasani yin motsi, Ai da sauri ya tashi tsaye me? Wai kana nufin daman jasra ce, 17/02/2022, 10:36 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 50-55 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Writing and story By Naeymatu musah, (Ummuh amrah) Godiyah marah adadi masoyyah launi nah,inah yabawa kwai da gaskeπŸ₯°, Wai kana nufin daman jasra ce? Eh haddir ko'ka dauka waye? Wallahi na dauka hajara ne, Hajara kuma? Saboda minal, Eh jafar tare muka dawo da itah jirgi daya muka zo, Owk biyuka tayi kinan eh,dan tun a jirgi ta damini,shine da muka sauka na'dau shatan motah ashi tana biye dani.inajinka shine kai kuma ka matsi masu yar'mutane a bango ko? Wlh nai hakane dan minal tarabo dani kawai, Hmm Allah y kyauta.banza dashi haddir yai.ya mik'i ya bar dakin ya shiga na jafar din ya sa key ta ciki ya kwantah, ************************* Sai gafda la'asar iyah ta tashine.wanka nasake dan inji kwarin jikina sanan nai alulah, Watah milk colour din half gown nasa mai dogon hannu sanan nasa hulah, Bakin gado na zauna inasan zuwa part dinmu amman zan bari sai bayan mangaribah, Jin kaman muryan Anty zulaihat ne yasani sakin wata dariya...iyah dake mik'omin kofin data damamin nono ne tace abun ya dawo kinan? Me? Ke kikasani tai gabah inajin draman iyah da Anty zulaihat akan karta bar mata mu'alim adaki harda wallewanta wai danbun naman da izzatu tai mata zai cinye,shiguwa Anty zulaihat din tayi tana fad'in yan'zun muka baro part din ummah ba yanda batai dashi ya tsaya yasha farfesun cow leg amman yaki yace sai dakin iyah daba ko dan onga ah girkinki,sai oban daddawa, cikin jin haushi iyah tace ai dasauki mah tunda za'azo a Samu.ehee da kankanan idanunki kai takama ma mu'alim din hannu muje inbaka ai kaikasan abunda kaki ji anan kake k'in ci a chan, din ko? Tajasa zuwa kitchen dinta,dariya kawai mukai nace Anty mutuniyar iyah wah!ni Allah y kyauta wanan tsohuwan saike, Zama tayi tana kwanto Baby dakita barcinta "ansanta nai na kwanta da itah, Da sallama saleem jamil ya shigo da kula ahannushi gaishine yayi da jiki k'in amsawa nayi wato kai mah kana cikin yan'in mutu aci gumbah ko? Ah habah yafad'a yana dariya wlh kwana biyu exam mukiye to Allah ybada sa'a namai ya ajimin kulan a gabana gashi mamie tace a Kawu miki.ehyee kai nagodi fitah yai Anty zulaihat tace wai autah fushi kayi to kazo gobe zan dubah mah to kawai yace yafita kular najawu gabana alalace ta gwangwani sai kamshi karafish yake,kirgawa nayi naga guda biyar ne dan haka nace Anty zaki cine? But magana zamuyi ki aje kulanan a gefe, Sosai na natsu jasra kinga ni kad'ai ce mace a dakin mu shiyasa muka shak'u sosai dake, Jasra nasan ya haddir sosai gashi so baffah sunsa muku lokaci kad'an amman naji mamie nacewa wai momyn su maryam da mamyn safiya sun sami baffah bellon da maganan yace za'a daura auran jib'i tarewa kuma ya karah sati daya, Ajiyar zuciya na sauke na matso na kamu hannuta sosai nace ya haddir mutum ne shi mai wuyan sha'ani ni ko shikara biyu zasu kara banji zaimin hawayene ya sauko min Anty zulaihat kigayamin abinda zanyi in burgishi. Jasra ya haddir na sanki. Dariya nayi so mawa ni? Ah"ah Shi fara yakiso yafad'a hakah agaban kuwa kuma kinji yace in aka matsa mai sai ya kuma inda yafito, Gashi wanan lamarin naso ya had'ani da hafsat dan itah ya hilal takiso amman shi wai ni yakiso ya zanyine ? Adu'ar jasra,yanzu maza kigama cin alalan ki aa 17/02/2022, 10:36 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 55-60 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Addu'ah jasra yanzu maza kigama cin alalanki sai mudan zagah inasan in shiga gun mamyn dan naji wai Zee ma tazo,owk kawai nace ba jawo kulah na nahau cin abatah gashi taji yajin tafarnuwa sosai yai min dadi ko dan bakina ba dadi'ne, Hayaniyah muka sumah ji sosai a waje dan Anty zulaihat dake dan tattarema iyah daki ne ta d'ago wai lfy kuwa kaman muryan momyn su hajara da ummahtah ai da sauri na wurgi da kulan hannuna nai waje,sosai naga kuwa a waje momyn su hajara da ya'yanta mata duka sai mamyn su ya hilal itama duk yaranta mata su biyu sai ummata itah da mamie sai rik'i momy saudah ake wai saita daki ummah nidai abunda zance tunda na tashi ban ta6a ganin yafaru a gidanmu bah,cikin mafad'a iyah tace ke saude wai watah iyah shaidaniyace ke tunda kika fara wanan magana nace kije ki da mijinki amman dan kin rainani shine kika ji kikah dauko wanan mai kama da bushiyan cid'iyan, Itah kuma Mara kunya har kina iyah gayamin wai injah ma bello kunne ya fasa wanan had'in auran to sannu larai nace larai sannu Ku,sunan mahaifiyarta ne shine fah suna tsaka da wanan mamie taje ta taso ummah akan tazo taga jikina shine suka iske Hau'wa kanwan mamyn saudah tana niman dukah iyah,shine fad'an ya dawo kan su dan har ciwa momyn sauda tayi wai jasra ba yar'familyn abubakar fari bane,a neme ubanta shine mamie ta daukitah da mari,shikinan ta dunga kururuwa sai ga mamyn su safiya shine ta hau zagin mamie wai yan'asire gashi su ma mijinta asire da surukanta ba mai san ya'yanta har ubansu shine fah ummah tace an gayamata kuwa itahne, Shine wai saita kuyama ummah hankali tace dan'mara yaranta na riq'itah. Gurin mamie na nufah dan ganin tana ruq'u ummah tana san kwaciwa, Hannuta na kamu kaitsaye part din mu na wuce da itah inajin zagin da Anty hau'wa ta bine dashi wai har akalli wanan halittah ace zuri'ar gidan nance,momy saudah na cewah wai an Kawu masu mayyah ta hana kurwan yaranta sakkat hadda fadin sai ta ansu masu magani baki Dana mayu, Bansan yanda aka karke bah, Toilet nakai ummah ban ce matah kumai bah naja mata kofan dakina na wuce na zauna na rasa irun tunanin da zanyi dafani naji anyi bansan sanda na rungumishi sosai bah kuka nake nace ya sadiq wai mai nai'ma momyn sauda da batah so na, Suma sunsan bani nai kaina bah,amman kullum cikin kushi LAUNI NAH suke, Yayah da gaske nafi kuwa baki'? Baya yaki shafawa ahankali yace ah'a jasra k bakah ce amman bak'in ki bai hana ganin kyanki, Misali itah hafsat ai farah ce sosai kaman kuwa a gidan nan ammah kingah hilal k yake so, To kinga kuwa da ra'ayin shi karki karama ma kanki ciwu dan gashi jikin yai fara zafi, Kuma kinga idan har ummah ta iske ki a haka hankalinta ne zai kara tashi kinje. Shiru nai inajin hankalina na kwanciya ko ba kumai bai kamata na kara daga mata hankali ba, gyd'a mai kai nayi yace good girl ya karfin jikin nace da sauk'e yace good maza kije ki samin abinci, Tashi nai na fitah da kallo ya bitah gaskiya ko shi yakanyi mamakin launi jasran dan ba'a mamaki da ikkon Allah ne kawai, Mik'iwa wa yai ya nufi falon da jiran ta kaimai abincin, ******************* Da kyar izzatu yar' momy sauda ta maida momyn nasu part din su, Dan iyah gaba tayi tana shan alwashin inhar baffah bello ya dawo saidai ya zab'a ko itah ko saude, Habah momy maye haka da girmanki da kumai kije kina fad'a akan abunda bai taka kara ya karyaba duk cikin wanda akaima auran hadin nan wake so babu, Amman ba'aji kurafin kuwace uwaba sai akanki,habah momyn kin fisan ace kinfi kuwa masifah ne? Eh ta fad'a da karfi eh Omar ace din nagaji wlh nagaji agaban iyah Aisha tasa hannu ta marine amman bata ce komai bah dan nata6a yar'gwal wai mai Bilkisu ta fine dashi ne? Anty hau'wa ta dafa yayan nata tace ki barni da bello ina nan inajiran shi aiba tsorashi ake jiba, Ji lokacin bikin su izzatu kirikire ya gad'ata da wani ko dan'k'anin baban su, Ace gah zulaihat ga maryam arasa wanda za'ahad'a da bar'e sai ya'yanki, Ba yanda banbah akan ahad'ata da isah ya'ke ai wallahi duk laifin nakine yayah, Izzatu ne tace amman ai yanzun inasan mijina shima kuma yana sunah, Tafi kiba mutane guri shashashan banza kawai, Ina abun cigah bah ko motan kirki ya kasa siyan mik'i? Sai watah 206 shine motan tsaki taja ta nufi saman tah, Ya Omar kuwa cikin masifa ya kalli hajara yace sakarya ai hankalinku ya kwanta ko, Tunda gashi an mari uwarku da kun hakura aida duk haka batah faruba kimah da nike ganinki mai hankali ashi gwanda hajaran da sa bak'i zaki a maganasu ehyee, Itah wacce kuka tsana waya gaya maku san haddir din take,ko ke ya nunah hafsat kun ta6a firan da ita tace miki tabasan hilal ne, Sakarkaru ko angaya maku a duk cikin mu mazan gidanan inka dauke sadiq da suke ciki daya akwai wanda zaice bai so dashi aka had'a aure da itah bah, Ku biye ma momy hau'wa ta kaiku ta baruku... ***************** Haddir kuwa tun sanda mamie ta mari momy sauda ya ke kallan komai bai bar gurin bah saida jasra ta fito ko hulan babu garin sauri hulan ta fad'in, Shidai baisan daliliba ko mata baisan suna kallanta inhar ba suturce jikinta tayibah dan ya lurah ba sanin ciwan kanta taibah, Ganin taja hannun ummah ne yashi barin gurin yai part din su shima dan yana mamakin abinda yasa mamie biyema wanchan matan dan shidai yasan baffa bello bai sa'an matah bah, *Asalin labarin * Muhad'u a page na gabah insha Allah, 17/02/2022, 10:51 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 60-65 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Written and story by Naeymatu musah (Ummah amrah) Allah ya biyaki momy'n ashraf,da bazarki naki rawahπŸ’ƒπŸΌ kawar arziki,feendar, Masoyitah kulum inah karah yabahwa Ubangi Allah y barkauna,antynah SAJIDA NIGERπŸ‡³πŸ‡ͺπŸ’ƒπŸΌπŸ’ƒπŸΌπŸ’ƒπŸΌ, Asalin labarin, Malam abubakar shi haifefan garin Kenya ne su ukun ne agurin mahaifin su alhaji Mahmud wanda yakasanci baffilatani Kenya ne, Mahaifiyar suma hakah wacce suke cimah addah duk suna wani kauyeni da ake cimah zanko mahaifinsu yana sana'an siye da siyarwa ne,dan alokacin kasuwanci yake sosai tun daga gari gari ya kuma kasa kasa, Ya'yanshi maza biyu ne akwai murtala sai abubakar sai kuma autah su wacce akah haifitah ko minti gomah bata yibah ta kumah, Alhaji Mahmud farine sosai hakah ma adda dije itah mah har yalo yalo takiye, Duk yaransu suma fararine dan shi abubakar irin farin addah ya dauko dan sak itah yayanshi murtala ma yana haske sosai sai itah kanwar taso wacce dama saida iyah tai shikara akkala goma sanan tasake samun wani cikin da alokacin baffah mamu dan haka suke cima mahaifin nasu Allah y daura mai san ya'mace amman tunda adda dije tai abubakar haihuwan ta tsayah cak'kwatsam kuma Allah ya kawu wani cikin, Cikin ikon Allah ta haifi diyarta wacce ta kasanci mai abun mamaki sosai fan bak'aci sosai mai kuma manyan idannu sosai wanda alokacin dagin baffan sukaimata chah akan ta haifi wani halitah Allah mai hukunci ko ya tace ga garisu nan, Sosai baffan da yaran nashi sokai takaicin rashi kanwar tasu dan su baruwansu da bak'inta barin mah abubakar bayan kwana biyu ciwan ciki ya tirnik'i addan ba'adau lokacibah Allah y amishi ran addahn rananku duk wani masoyyin baffa dole zai tausayama mai sunyi kukah sosai dan hkah mutane kauyen sokaita cewa wai ta haifi abunda ya tsotse mata jini da surutai ya ishi baffah ne bayan matan shi tai ar'bain kanin mahaifinsu da shik'adai ke Raye ya bashi auran yarsa mai suna rabi, Shikuma ya anshita hannu biyu,bayan sati biyu ya had'a kan ya'yanshi suka nufu Nigeria dan yin kausuwanci,sosai kasar ta burge abubakar sab'anin murtala da yasu so tsaya a nijer ne, Baffa ya nimi karamin gida ya siyah dan sun sauka a kauyen funtuwa ne,ahankali yafara sari kaya daga kano yana dan'rarrabawa a kauyakun da ki funtuwa sosai mutane suka sama gidan nasu gidan fari dan sosai rabi k kulah da su murtala dan shi har lokacin yak'i sakin jikinshi bayan wani lokacin ne duk sun tasa danshi murtala alokacin yana da shikara ishrin da tara shi kuma abubakar yana da ishirin da shidda ahaka suka tashi dan lokacin abubakar ya samu ya gama secondary harya shiga nce yayinda yake tab'a kasuwanci, Kwatsam suka sami labarin mahaifin rabi ya rasu dan itah Allah bai batah haihuwa da baffan bah,sokah had'a kaya sukai kasarsu amman suban yaran dashi abubakar shiki saran kayan yana shigadasu garin Kaduna, Bayan tafiyan su baffan da sati biyu suka riski wani tashin hankali da su baffan sunyi hatsari a motan nasu ba wanda ya fitah Sosai suke cikin tashin hankali ba kad'an bah dan sosai suka dawo abun tausayi sunyi kukah sosai maku'ta nata zuwa masu gaisuwa bayan wani lokaci murtala yasmi abubakar da magana akan so bar garin su kuma Niger amman fir abubakar yak'i yace shi dai ya barshi a Nigeria ko dan karatunshi to a haka suka rabo bayan an'raba dukiyan gida uku suka mai sadaka daya, Daya kuma suka raba kuwa yadau daya duk da haka saida murtala ya karamai wani kasu a nashi dan dukiya ne mai yawan gaske, Sanan yace mai inyaga zai saida gidan da suke zaunene to ya saida ya kuma Kaduna ya kama shago sanan kuma yana karatunshi, Hakan kuwa akaye ya kama karamin shago yana kwana inda ya cigaba da karatunshi a polytechnic daki nan tudun wada ya kama shago yana saru bedsheets sosai abun ya anso ta inda baiye tsammaniba ahaka har Allah y had'ashi da Fatima tazo siyan zanin gado batada kulah maza gata da hankali wanan abun yasa ta burgushi ganin gata kyakyawa san kowah kin'wanda ya rasa ya fara nimanta kaman wasa har iyayentah suka ce ya turu cikin kankanin lokaci akai kumai aka gama ba'ajah lokaci sukah tare anan tudun wadan, Alhamdullahi kasuwnan bedsheet ta karb'eshi sosai delah delah yake saukiwa ahaka ya sai feli a anguwan rimi katan gaske dan yace baisan yaga xuru'ar shi sun rabo dan hakah a bayan gari yasai fili gari guda ya fara zagayewa kafin a fara Gini a lokacin Fatima ta haihu yaronta mai kyau inda yaci sunan bello bayan kaman wani lokaci tasake haihuwan abdulahi,daga nan sai usman sai Mahmud, sai haihuwan ta tsaya alokacin angama ma iyah katan gidan ta.... Da kuma yaranta maza hud'u inda alokacin aka Gina ma yara mazan dakuna guda hud'u da bello ya tasa sosai dan har yakai ss1 bayan shi sai abdullahi daki jss 2 kaf zuri'ar abubakar fari sun kasanci farareni tas dan iyah fa'race kuma doguwa ce sosai haka yaran suma suka kasance farare gusu da had'in kai sosai dan abban nasu bai tsaya sake a tarbiyan nasu bah, Abokansan kan mai kurafin wai Fatima ta shanyeshi bai sha'awan Karin aure. 17/02/2022, 11:29 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ 65-70 "Shikuma yakan gayamasu mace dayah ta isheshe rayuwa yar'fatun shi, A kwana a tashi rayuwa ba wuyah har yakai lokacin da bello ya samu matan aure, Tun sanda iyah taga saude tace itah dai bata kwanta mata arai bah amman ganin mijinta yace ta barshi yai auranshi yasata barshi ya gidana part dinshi. Gidan sama,amarya ta saudah ta tare dan ba laifi baffah bello yana aiki da kanfanin mtn ne, Bayan auran da shikara biyu. Abudullahi ya auru Aisha tunda tazu kishin sauri hajiya sauda kiyye da itah dan tasu, su had'a kai amman tak'i har Allah ya sata samu ciki aiko sosai iyah kije da matan abdullahi dan hankalin yarinyar yai mata kullum safe sai tazu ta gaishita gashi kulan abincin ta daban ne, Kwasam itah ma'saudah tasa mu ciki inda suka haihu duk a shikara daya, Ahaka zuri'ar abubakar fari sukaita taruwa,dan a lokacin usman yai aure shidah Mahmud. Kuwa sunjah plat dinsu sunyi gine su, Shi baffah bello yaranshi biyar ne Omar ne babbah sai izzatu,sai hajara,sai hafsat,sai kuma maryam,mai shikara goma shabiyu, A dakin.baba abdullahi inda haddir ne baba yaci sunan kakanshi sai zulaihat sai jameel,sai dakin baba usman inda ya aure rahama dan kawar sauda ne sosai,amman tunda akai auran sauda tasu suyi shire su had'ema su ummah kai taki yarda kaf cikinsu ba wacce take baka farareni kal kal dasu gwanin ban sha'awa itama tana da yara hud'u jafar,sai zainab bello wanda ake cimah hilal sai safiya,sai ummata inda muke mu uku sadiq,sai jasra,sai saleem, Wadan nan sune zuri'ar abubakar fari, Agurguji pls Kaf yara mazan yan'sani kansu daya tun daga kan haddir jafar da kuma Omar,sune suke ajire shi haddir yana karatune a Saudia,inda ya zama cik'akain likitan kwakwalwa, Sai jafar inda yagama degree shi a fanni engineering, Sai Omar shima daya zama journalist yana aiki da AIT, Sai kuma hilal da yanzun ya ke level four a Abu dake zari'a 17/02/2022, 11:29 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 70-75 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah (Ummuh amrah) "Sauran daga jameel sai saleem sukuma duk yan' secondary school ne jamel duk tare suke dasu jasra, Anty izzatu da Anty zulaihat da kuma Anty zainab suma duk sa'anni ne.dan duk makaranta daya suka gama FGC dake malali, Kaf daga maxan har matah sun tashi suma duk Kansu Ah'had'e ne, Saidai da Anty zulaihat da Anty zee sunfi shire sosai. Bayan gama secondary school dinsu baffah bello yace to kuwa ta kawo wanda takeso daman Anty zulaihat tana da saurayinta anan cikin NDC gurin wani bikin yan uwan mamie suka hadu. Haka Anty zee dan itah dan uwanta ne, Anty izzatu ne dai shiru kuma baffah yace tare zai had'asu duka wacce batah dashi zaiga abunda za'ai, Aiko momy saudah ta dauka mijin nata zai bar zancen ne ganin yaran gidan dai ba girman arziki sukaibah, dan ko alokacin itah ma izzatu tanasan haddir. dan duk ba wanda yakai shi san gayu gah kyau, Baffah bello ko a lokacin ya sami baffah mamu da zanchen aiko yai aika dan aiki har chan nijer dan a jiyumai labarin dan'uwanshi. Aiko aka zumai da labarin mai dadin cewan baffah murtala na'nan a nijar din. inda shima yai aure amman Allah bai bashi zuri'ar mai yawa ba. duk tsawan lokacin nan yaran shi uku ne kawai kuma matanshi uku kuwa tanada dayah, Baban ne ma ya girma baba usman autan iyah sai matan suma duk sunyi aure Amman ba wacce ta samu ya'ya mai yawa daga mai biyu sai mai uku a matan. Sai shi baban dan mai suna mahmud shima yace sunan marigaye wato baban su alhaji abubakar fari, Shima yai aure da yaranshi hudu amman biyu sun rasu. Inda baban yace sunan alhaji abubakar fari suke cemai sadiq. Sai Habib mai bin mai,tunda abubakar yaga dan sauraye yace shikinan ga ta kwaranshi ya girma ya tasa sosai. Aiko alhajin ya kalle yayan nashi yace to shi jikan nawa yai karatu ne. Cikin murmushi yayan nashi yace eh, Sosai yai karatunshi inda ya samu aiki a nijeria dan a wanan sati suke san Zuwa. aiko hakan ba karamin dadi yai ma su baffa bello ba da duk kanni'nin nashi sosai inda baffah bello yace to daman a cikin yaransu mata ah'kwai wacce bata fidda miji bah basu baru nijer ba saida aka tsaida ranan aure. Sanan alhaji abubakar suka tattaru da yaran nashi suka dawo Nigeria dan tare ya tafe dasu dan a cewar sa gwanda ya ga yaran nashi. Aiko haka ba karamin dadi ya mai bah dan yaso yaga jikokin nashi amman ya bari sai yazu daurin aure. ******agurguje******* Hakah akai auransu dan har sakin sadau saida baffah bello yai. akan ita bata yarda a daura auran bah, Sai bayan bikin sanan alhaji yace maza ya dawo da matan sa. Kuwa tana zaune da mijinta lfy.itah zulaihat anan NDC sai Zainab kuma a unguwan sarki,sai itah izzatu a sabon kawo, Dukan yaran su biyu-biyu ne, -------------------------------------- Sukuma b'arayin su yaran yan'mata su biyar ne. Hajara sai Safiya sai jasra sai hafsat, sai maryam, Suma kuma ma duk makaranta daya sukai da yaiyinsu dan sosai jasrah ki shan haibaishi a gun hajarah sai kuma itah ma izzatu dan tunda momyn su bata kaunata tace masu ba jininsu bane shikinan suka hau suka zauna wai anchan zata asibiti, Safiya ba wai shire take da itah sosai bah ta dai fi shire da hilal. Inda Shikuma tun tashin yake Santa dan abun kallo ta kuma cikin yaran gidan, Dan da dasuke yara saida kakan nasu ya taka masu burki sanan ta sami salama amman duk da haka bata iyah sakiwa acikin su. Sai gurin iyah ko gun mamie part din mamie kuma indai haddir nanan batah da natsuwa kinan da ya dunga dungurinta kinan yana dukanta wai karta gugah mai bak'i. Itah kuma alokacin sai ta kura mai fararan idanunta Shikuma yace wai kurwanahi kur'sosai su jafar kumai dariya ita kuma tsoro kisa ta dunga kallan nashi gudun kar'ya kai'mata duka bata sani bah,har zuwa sanda yai mata wani mari da kakan su.abubakar yaga ni ya yanke hukunci aimasu aure dashi, Anyi auran nasu da sati biyu ciwan zuciya yai ma abbah abdullahi kamu daya aiko ranan bai kwana duniya bah aiko iyah tai kukan daya ishitah dan sunana mahaifinta ne dashi. "Dan itah ki cimai abbah. sosai rasuwan shi ya dake matar tashi da kuma yaranshi dan alokacin haddir na kasan waje.dayake namijine shi bai nuna a feliba kaman zulaihat da kuma jameel. Sosai yai'yinshi da kaninshi suka shiga cikin tashin hankali,tsakanin shi abubakar fari shikara biyu ne, Kafin ya rasu ya da'da jadda masu akan su kara riqe zumunci, *Cigaban labari * Sai gaf da mangarin ba mazan gidan suka dawo dan direct dakin hajiya iyah sukaje nan tai kura masu abunda ya faru. Sosai ran baffah bello ya 6aci shi bai san sanda sauda zatai hankali ba wallahi. Tashi duk sukai jin ana kiran sallan mangariba yace to barin in sunye sallah bayan ih'sha sai ai meeting, Jasra kuwa data Kawu ma sadiq abince tace bari ta dan watsa ruwa ta leqah Anty zulaihat ta gani ko tanan haryazun bata tafi bah. Ana kiran sallah na fito sanyida Riga da wando milk colour na barce.na zunbud'u hijabin da nai sallah ummah na leq'a naga tana sallah. Dan haka part din mamie naje ba kuwa a falor sai kitchen danaji mu'aleem na fad'in nidai e'g'g zanchi ina sa kafana ana dauke wutan aiko dariya nai a zuciyata. dan na san Anty zulaihat da shigen tsoru tsiya. Sad'af-sad'af nai na isa na matso sosai kusada itah na rungumita na kwallah ihu a kunnenta aiko mu'aleem yasa ihu jin shiru taki motsi ne naga mu'aleem ya rugah da gudu yana fad'in uncle dodo wayyo momy nah aijin anmin awani shigen rik'on tsauri ne yasa naji hankali na yatashi nace wayyo mamie nashi ga uku manna ne naji anyi da jikin freezer matso sosai akai kusa dani.har ban iyah shak'an numfashi da kyau.cikin wani husky voice yace yadai uhmm ya fad'a yana sake had'a kirjina da nashi. Jin muryan ya haddir yasa naji hantar cikina ya bada sauti.jin hannushi a cikin hijabina ya sani wahroo idanuna Shikuma ya had'i bakin mu.... Yau nai dayawa ai saura inji korafi☹️ 17/02/2022, 11:56 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 70-75 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah (Ummuh amrah) "Sauran daga jameel sai saleem sukuma duk yan' secondary school ne jamel duk tare suke dasu jasra, Anty izzatu da Anty zulaihat da kuma Anty zainab suma duk sa'anni ne.dan duk makaranta daya suka gama FGC dake malali, Kaf daga maxan har matah sun tashi suma duk Kansu Ah'had'e ne, Saidai da Anty zulaihat da Anty zee sunfi shire sosai. Bayan gama secondary school dinsu baffah bello yace to kuwa ta kawo wanda takeso daman Anty zulaihat tana da saurayinta anan cikin NDC gurin wani bikin yan uwan mamie suka hadu. Haka Anty zee dan itah dan uwanta ne, Anty izzatu ne dai shiru kuma baffah yace tare zai had'asu duka wacce batah dashi zaiga abunda za'ai, Aiko momy saudah ta dauka mijin nata zai bar zancen ne ganin yaran gidan dai ba girman arziki sukaibah, dan ko alokacin itah ma izzatu tanasan haddir. dan duk ba wanda yakai shi san gayu gah kyau, Baffah bello ko a lokacin ya sami baffah mamu da zanchen aiko yai aika dan aiki har chan nijer dan a jiyumai labarin dan'uwanshi. Aiko aka zumai da labarin mai dadin cewan baffah murtala na'nan a nijar din. inda shima yai aure amman Allah bai bashi zuri'ar mai yawa ba. duk tsawan lokacin nan yaran shi uku ne kawai kuma matanshi uku kuwa tanada dayah, Baban ne ma ya girma baba usman autan iyah sai matan suma duk sunyi aure Amman ba wacce ta samu ya'ya mai yawa daga mai biyu sai mai uku a matan. Sai shi baban dan mai suna mahmud shima yace sunan marigaye wato baban su alhaji abubakar fari, Shima yai aure da yaranshi hudu amman biyu sun rasu. Inda baban yace sunan alhaji abubakar fari suke cemai sadiq. Sai Habib mai bin mai,tunda abubakar yaga dan sauraye yace shikinan ga ta kwaranshi ya girma ya tasa sosai. Aiko alhajin ya kalle yayan nashi yace to shi jikan nawa yai karatu ne. Cikin murmushi yayan nashi yace eh, Sosai yai karatunshi inda ya samu aiki a nijeria dan a wanan sati suke san Zuwa. aiko hakan ba karamin dadi yai ma su baffa bello ba da duk kanni'nin nashi sosai inda baffah bello yace to daman a cikin yaransu mata ah'kwai wacce bata fidda miji bah basu baru nijer ba saida aka tsaida ranan aure. Sanan alhaji abubakar suka tattaru da yaran nashi suka dawo Nigeria dan tare ya tafe dasu dan a cewar sa gwanda ya ga yaran nashi. Aiko haka ba karamin dadi ya mai bah dan yaso yaga jikokin nashi amman ya bari sai yazu daurin aure. ******agurguje******* Hakah akai auransu dan har sakin sadau saida baffah bello yai. akan ita bata yarda a daura auran bah, Sai bayan bikin sanan alhaji yace maza ya dawo da matan sa. Kuwa tana zaune da mijinta lfy.itah zulaihat anan NDC sai Zainab kuma a unguwan sarki,sai itah izzatu a sabon kawo, Dukan yaran su biyu-biyu ne, -------------------------------------- Sukuma b'arayin su yaran yan'mata su biyar ne. Hajara sai Safiya sai jasra sai hafsat, sai maryam, Suma kuma ma duk makaranta daya sukai da yaiyinsu dan sosai jasrah ki shan haibaishi a gun hajarah sai kuma itah ma izzatu dan tunda momyn su bata kaunata tace masu ba jininsu bane shikinan suka hau suka zauna wai anchan zata asibiti, Safiya ba wai shire take da itah sosai bah ta dai fi shire da hilal. Inda Shikuma tun tashin yake Santa dan abun kallo ta kuma cikin yaran gidan, Dan da dasuke yara saida kakan nasu ya taka masu burki sanan ta sami salama amman duk da haka bata iyah sakiwa acikin su. Sai gurin iyah ko gun mamie part din mamie kuma indai haddir nanan batah da natsuwa kinan da ya dunga dungurinta kinan yana dukanta wai karta gugah mai bak'i. Itah kuma alokacin sai ta kura mai fararan idanunta Shikuma yace wai kurwanahi kur'sosai su jafar kumai dariya ita kuma tsoro kisa ta dunga kallan nashi gudun kar'ya kai'mata duka bata sani bah,har zuwa sanda yai mata wani mari da kakan su.abubakar yaga ni ya yanke hukunci aimasu aure dashi, Anyi auran nasu da sati biyu ciwan zuciya yai ma abbah abdullahi kamu daya aiko ranan bai kwana duniya bah aiko iyah tai kukan daya ishitah dan sunana mahaifinta ne dashi. "Dan itah ki cimai abbah. sosai rasuwan shi ya dake matar tashi da kuma yaranshi dan alokacin haddir na kasan waje.dayake namijine shi bai nuna a feliba kaman zulaihat da kuma jameel. Sosai yai'yinshi da kaninshi suka shiga cikin tashin hankali,tsakanin shi abubakar fari shikara biyu ne, Kafin ya rasu ya da'da jadda masu akan su kara riqe zumunci, *Cigaban labari * Sai gaf da mangarin ba mazan gidan suka dawo dan direct dakin hajiya iyah sukaje nan tai kura masu abunda ya faru. Sosai ran baffah bello ya 6aci shi bai san sanda sauda zatai hankali ba wallahi. Tashi duk sukai jin ana kiran sallan mangariba yace to barin in sunye sallah bayan ih'sha sai ai meeting, Jasra kuwa data Kawu ma sadiq abince tace bari ta dan watsa ruwa ta leqah Anty zulaihat ta gani ko tanan haryazun bata tafi bah. Ana kiran sallah na fito sanyida Riga da wando milk colour na barce.na zunbud'u hijabin da nai sallah ummah na leq'a naga tana sallah. Dan haka part din mamie naje ba kuwa a falor sai kitchen danaji mu'aleem na fad'in nidai e'g'g zanchi ina sa kafana ana dauke wutan aiko dariya nai a zuciyata. dan na san Anty zulaihat da shigen tsoru tsiya. Sad'af-sad'af nai na isa na matso sosai kusada itah na rungumita na kwallah ihu a kunnenta aiko mu'aleem yasa ihu jin shiru taki motsi ne naga mu'aleem ya rugah da gudu yana fad'in uncle dodo wayyo momy nah aijin anmin awani shigen rik'on tsauri ne yasa naji hankali na yatashi nace wayyo mamie nashi ga uku manna ne naji anyi da jikin freezer matso sosai akai kusa dani.har ban iyah shak'an numfashi da kyau.cikin wani husky voice yace yadai uhmm ya fad'a yana sake had'a kirjina da nashi. Jin muryan ya haddir yasa naji hantar cikina ya bada sauti.jin hannushi a cikin hijabina ya sani wahroo idanuna Shikuma ya had'i bakin mu.... Yau nai dayawa ai saura inji korafi☹️ 17/02/2022, 12:01 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 75-80 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ πŸ’žgyran muryan mamie naji.tana fad'in kai mu'aleem ah ina dodon yake? Saida nace na zulaihat ta tafi da kai kace nan zaka kwana.yanzun zan had'ama kayanka kai gurin iyah. A kitchen kuwa sosai ya haddir ya badah kaimi gurin bani wasu zafafan French kisses, Rawa jikina yake sosai dan abun yafi na farko gashi ya hanani sakat.turashi nakiye ganin yana k'ukarin tura hannushi cikina, Aiko saida ya daga rigata ya shafu tun daga cibiyata zuwa marata,wani irin zir-zir nakije tunda yar'yatsar kafata har zuwa tsakiyan kaina Idona na bud'e sosai dukda cikin duhune nagane idonshi a rufe suke ruf. Jin nayi wani Abu na binmin jikina dan da alama fitsari na fara bansaniba, Waye anan? mamie tai magana dan taji numfarfashi sosai ya haddir yajita amman ya zabin shuru, Yauwa mu'aleem maza falor ka dauko min wayata aida sauri na tattaru saura kuzarin daya rage min na turashi baya. Aiko kaman jira ake saiga haske ya gauraye ko'inah,dan da alama inje aka kunnah. Ai da saure na juyu nakalle mamie data kur'amin ido jasra mai kekiye a duhu? juwa nayi dan ganin inda ya haddir yake naga wayyam hantar cikina naji ya murd'ah aiko naji jire na niman kadani. Baya nayi dan insami abun da zan riqe ko kafin ingama wani tunani naji ya haddir ya shigo da charbi a hannushi. Yana fad'in kai mu'aleem wai d'azun bana ce kaje kai sallah ba? Ai sai jina nai kasa gaba daya.da sauri mamie tayu kaina tana fad'in ke jasra lfyn ki kalau kuwa?ina jinai idona suna rufewa, "To wai wana rungumi to? Subuhanallahi kai maza zo ka kaimin itah daki.ai nasan ba sauk'e tajiba tajiba tashin hankali daya faru dazun ne yasata watsakiwa.kaman bai so ya karasu dan harga Allah shi tsoran abinda zaisa shi had'a jiki da itah yake. Dan wallahi kaman da magnet ake jansa.d'an cije lips yai sanan ya durkusa ya cibitah zuwa falan,mamie na binshi abaya. Sallaman iyah da hilal ne yasa dukansu mai da hankali kan su. Kai lafiya naga takwara a shifid'e? Sannu da dare iyah. Yauwa mai yasa meta? Eh to banji shiguwanta ba na dai bar mu'aleem a kitchen to inajin a san'nan ne tashigo. Hilal ne ya karasa kusada kujeran da aka kwantar da jasra ya karasa aiko yana zama da zabura tana fad'in waye dan Allah kurabu dani, Iyah ne ta matso kai matsamin dahllah,dan janyewa hilal yai sanan yace firgita takifah. Juyawa kawai haddir yai dan shima yanaso yai jinyan kanshi. Kai wallahi Mahmudah wallahi in kafita sai na lafta ma mari, Tsayawa yai me,to mai zan mata? Uwarka zaka matah tace tana nunah mamie data dago kan jasra tana shafamata kai, Gaba daya hankalin ta na kan haddir, lura da hakan da mamie tayine tace kai zonan aiko yana matsowa ta shak'o kamshin turaranshi gashi ya had'e girar sama data kasa. Sakkau da kaina nayi kasa to inba ya haddir bane waye? To kodai ajjanu ke san shafarta? Sosai ta k'ara reqe mamie da kyau.ganin haka yasa haddir juyawa ba wanda ya tsaiya shi.gaba yai yana wani munafikin murmushi da ido hilal ya bishi dan ya lura kaf hankalin jasra yana kanshi, To ko dai wani abun yai mata? Kai inah.jiyai hankalin shi na tashi dan bai yarda da murmushi haddir bah, Iyah tace to kudai yan'boye nasan shafarta ne? Aida sauri jasra tace wallahi gane-gane nakiye mamie ki Kaine gun ummah to tashi ahankali da taimakun mamie ta miq'e.duk sukai part din ummah kai tsaye. A hanya suka had'u da su baffa bello iyah ne tace mutanen boye nasan shafar mata jikah.abban ne yace mamie ta kuma ta sa takalmi dan dama akwai maganan da za'ai. Kallan kafan nata tayi sanan ta ce hilal ya kamata bari ta karasa part din ummah ta dauko takalmin daganan abbah yace ta kirata. Hilal ya kamata har uwar dakin iyah.inda iyah tace ya dawo nan ya tayata kauda kayanta kar abata mata dan taji yau anan za'amata tarun. Har ya miq'e nai saurin riqo hannushi ah'a ya hilal wallahi tsoran zama ni kad'ai nakiye. Murmushi yai yace jasra ki yarda dani wallahi bazan ta6a sakin hannuki kumai wuya. Kaina naikai folo ya hilal kabar maganan kaga yanzu ni mata ya haddir ne? Waya gayamiki wlh bai sanki.ki yarda dani sai ingayama su baffah da abba a falor in an zauna yanzun, Ah'a ya hilal wallahi hafsat nasanka sosai tun ba yau bah.kauda fuska yai sanan yace to aini ke nakiso. Hawayeni yazibumin nace ya hilal nema inaso inda ba'asona, Juyuwa yai sosai jasra inasanki. To ya haddir kasu hafsat kabar maganan soyyya a tsakanin mu, Kaji wallahi tunda da muk'e da kai ban ta6a mana kallan sobah,baya yajah yasake hannuna da dan'karfe yace to wa ki ke so? Ehyee jasra fad'amin yana jijigani.badai wanda baisan darajan kibah? Nace badai ya haddir kikiso bah? Wanda baisan darajan kibah wanda a gaban kuwa yake nunah kyaman LAUNI ki bah? kamshi turaranshi yasani mi'qewa da sauri ina juya idanu, Saida ya iso dakin sosai sanan yace haramun ne mace ta so mijinta? Yafad'a yana min wani irin kallon da rabuna da ganin irinshi agunshi tun kafin ya tafi saudiya kallan kyama dan shi gaba daya hankalin na akan yanda take zaune gaban hilal bako dan kwali,gashi rigar jikin nata ma mai karamin hannu kuma mai tsantsi,kofah ya nuna mai ba wasa a fuskan shi yace zoka fita,hannushi na kamu nace wlh ya hilah inka fita bazai barni da raina bah, Diyar alkali ce 17/02/2022, 12:01 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 80-85 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAH πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah. Nagodi kwarai fans din launi nah,Allah Ubangi y bar'kauna🀲🏻. "Wlh hilal inka fita bazai barni da raina bah, " kara daure fuska yai ya sake pointing door alamar dai ya fitah. Kallona yai Sanan yace ba abinda zai miki kinji,yanzun ina fitah zan turu iyah, Sanan ya sakai yafita kallona yai sanan ya da'n ta6e baki yace dashi kikah dace ai sakarya ki da ko a gaban waye baki kunya zama tsirara kowa kikaga yana wanan dabi'an oho. yatsun shi ya d'an kyasta dago kai nayi yace kuma wlh nasake ganiki dashi saina karama ma fuskanan bak'i. Inka fasa ka raina uwarka banda ubanka inje iyah dake gyra daurin zani. Dami zanji? Da wanchan taran ko da damuwarka wlh kafita idona inrufi to. Tunda iyah ta fara magana kallan ta kurin yake.wai banda ubanshi tunda itah ta haifi wanan.kwafah kawai yai ya wuce kaman zai bangajita, Aida sauri ta kama bango tana fad'in azzalumi kawai.k kuma maza k fito falor kima bak'ar munafika yana magana kin wani kaf'i shi da ido.kinsan dai ba birgishi ake ba "ato" tun wuri karki bari k kurushi sai an kaiki ya sami abun duka, Tsaki naja nace aniyarki ta biki ina sauka a gadan nai falor, Sa sallama na shiga dan haka baffah bello ya yafitoni ahankali na karasa gabanshi duk wanda muka had'a Ido hararana yake. Inka dauke ummah mamie sai kuma momyn su safiya sai ita kanta safiyan da itama abun duniya ya damita. Zama nai kusa dashi mamana ya jikin naki? Da suaki,to maddalah.bayan iyah ta zauna ne. Baffah bello ya fara Dana siha sanan yai jan kunne akan duk wacce tace wanan had'in bai mata bah to saidai in ta nimah wasu iyyayen amman ba daisu bah.in kuma uwace takeda jah itah sai ta kara gaba, Gaba daya kuwa kanllan baffa yake.yace kwarai kuma na rantsi da wallahi ko,to ba fashi abbahna ma ya amsa da kwarai kuwa dan baza Ku daga mana hankali ba.sanan insha Allahu duk wani shirin da zakuyi to na yaune da kuma gobe. Abba usman ma ya amshi da fad'in gida kuma kuwa angama gyran fenti da baffah bello ya dau nauyin hakan sai kuman furniture's da abbana ya tanbayi kuwa kalan wanda yakiso shi kuma abba usman yai lefe, "Duk hankali mu ya sake tashi ba muba ba mazanba. Jibi kai wallahi so kawai ake ya haddir ya fed'ine'sai yaga na dawo nama, Mik'iwa momy saudah tayi baffa bello yace ta kuma ta zauna hafsat ma sai share hawaye taki Anty hajara kuwa kuka take tsakanin ta da Allah ta kura na ya haddir Ido. Cikin murya mai ban tausayi ta jah jiki ta kama kaffan iyah tace dan girman Allah karki bari a kaini dakin ya jafar wlh bazan zauna bah taffa hannu iyah tafara amman fa hajara ta bata tausayi dan maganan Allah yau ta yarda da gaske tana san haddir, Jafar,da 0mar da kuma hilal duk sun kusa suji za'a tausaya ai chanji ko yah, Kamuta iyahn tai tace kalline nan hajara" kinga jafar shima farine kuma mai manyan idano ba irin na wabhan mai kama da k'uman ba, Ki aure wanda aka za6ah maki kinji.kuka kawai take yayinda nimah hawayen k sauko min, A mazan ma duk karfin hali suk'e barin hilal dan tunda yajah abban shi gefe ya gaya mai jasra yakiso ba hafsat ba yace mai inhar yasake jin ya an'baci sunan jasra da nufin yana santa ko yaji a bakin wani to Allah ya isah, Tunda ganan jikinshi banda rawa ba abinda yake sadiq yad'an jah baya dan shinne a kusa dashi jinne tana fidda wani irin numfashi gashi kaman jini yaga yana bin hancin shi. Dan ya lura tunda ya dawo daga gun abbah usman baida natsuwa aiko sai ganin shi yai yaibaya da sauri shidda umar suka tarushi tareda fad'in in'nnalillahi wa'inailaihi raji'un,ai duk sai hankali yan'falan ya kuma kansu .ganin jinin daya ke firtarwa shi ya daga ma kuwa hankali dan momyn su kuka tasa safiya na tayata.da sauri na miki' dan gaba daya banji ina cikin natsuwa ni kawai yake kallo idon shi nasan lumshiwa cikin fushi momy sauda tace to ai innace mayyah ce ace banda hankali.da sauri nai kanshi inajin abbah na ya fad'in ya sadiq yaje ya fito da motah.hannushi na kamo ina kallan cikin idanunshi nace ya kai na-ki-so........ Diyar alkali 17/02/2022, 12:39 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 85-87 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ No editing. Naeymatu musah (Ummah amrah) "Kai na-ki-so wlh ya hilal ka tashi karka mutu.duk hankalin kowa a tashi yake shiyasa ba wanda yaji abunda ta fad'a da kyau. Inka dauke jafar sai hilal sai kuma uban gaiyar da tsakaninsu akwai tazara kauda kai kawai yai yana wani lumshi ido, Hilal kuwa duk da tsaka mai wuyan da yake ciki saida yaji kaman a kwara mai ruwan zam -zam mai sanyi a zuciyan shi.ai shi jasra ta gama mai kumai wlh inhar ta tsaya"tsayen daka aka maida auran kanshi. Cikin bada umarni baffa bello yasa umar da jafar su kai hilal motah. Abbah usman kuwa kauda kai kawai yai yana mamakin yaran yanzun da basa kunya indai akan abunda suke sone, Bayan an wuce da shi asibiti ne momyn su ta fitah ita da safiya dan tana so tabi bayansu sosai mamie data ni bayanta take kwantar mata da hankali akan ta bari zuwa anjima in basu dawo ba sai subisu. Bangaran jasra kuwa kuka taki dan gane take laifintane data ce mai tana da wanda taki so sosai abun ya bakanta ma hafsat rai gani taki jasra kawai raina ma hilal hankali take.tasan waye jasra tana da yakinin bata san hilal dan kaf cikin su a yara tasan sufi jituwa da itah amman ba maganan so. Matsawa tai kuwa da jasran ta dafa ta tace Fatima wai duk draman nan na maye nasan baki san ya hilal mai yasa zaki dunga nuna kina sanshi. Bayan kinsan hakan saidai ya k'ara daga mai hankali ba wai kwantar waba. Dan ajiyar zuciya ta sauk'e ta ce hafsat kima kin gujeni akan abunda "ke da ni" ba wanda yasan abunda zai kasance? Duk cikin su ba zab'ina wlh amman ni ake daura ma laifi duk dan sabida na kasance bak'a? Sosai hafsat ke kuka gamida Dana sanin duk abunda taima jasran jin dakin yai shirune yasani dan wai-waigawa naga Ashe duk sun fitah ana jimamin abunda ya sami hilal. Numfashi na sauke nace hafsat Bansan ya zanyi bah jibi abbah usman yace zamu tare wlh tsoran zama da ya haddir kawai nake. Kinga ko ba kumai ya hilal bai duka amman ya haddir kuwa yasan mugune shi. Iyah daki shiguwane tace wlh kisa aranki yaji ya gama atoh,tsaki naja nace gulma ajali,ta katsine da fad'in in banyi ba in mutu. Duk sharita mukai dan kuwa da abunda ya damishi. Bangaren hilal kuwa jinin shine ya hau sosai sai kuma hab'u daya kamashi, Bayan ansamai drip ne sukuma duk suka yu hanyan dawowa inda aka bar Omar da hilal. Haddir ne ya dako baffah bello a motan shi inda sun danyi nisa haddir din ya kalli baffan nasu yana mai dan Sosa kai yace ehm baffah dama cewa nai ko za'aban jasra ta tare a yau baffah. d'an kallan shi yai sanan yai murmushi yace to Mahmud Allah yai maku albarka,da ameen ya amsa yana lumshi idanu.dan baffah ba karamin dadi abun yai mai ba dan yanajin sanda hilal yake sanbatu a asibiti akan inhar ba'a aura mai jasra ba to zai daukita ya gudu sai yai mata ciki sanan ya dawo, Achan gida kuwa bayan tafiyan hafsat jasra tashi tai tanufi dakin iyah kwanciya tayi tana dan lumshi ido. Wayanta ne yai kara ganin Anty zulaihat yasata dagawa da hanzari bayan ta gashita ta tanbayi baby sanan Anty zulaihat k fad'amata taji wai ance daga gobe ne, Cikin rausayar da kai tace eh Anty zulaihat wlh haka su baffan suka ce,owk jameel zai kawo maki sak'o. Zakiga kumai a rubuce wanda baki ganeba k kirani zan miki.magana dan batajin kumai ko ayau haddir yasan jasra dan itah shidace ummah ka'idace kina fara jinin hailah take tara yaran matan kaf. take basu magungunan sanyi sosai dan jasra kafin ta nima ruwa tasha shi sabida ba daci ba bauri sai kamshin kanuffari da cittah da kuma tafarnuwa. Katse kiran tayi dan ta gayamata abban mu'aleem ya dawo sai sunyi waya anjima. Kwanciya na sake gyrawa ina tunani yanda Allah ke ikonsa gaskiya inama ya haddir wani irin so wanda bansa lokacin da hakan ta kasance dani bah. Lumshi idanuna nayi ina jawo folo ina rungumiwa sosai a kirjina wani sansanyan turare mai kamshi naji ya cikamin hanci dan ko numfashi na kaman kamshi nakijah. Murmushi kawai nayi dan ina tunanin dan ina tunanin mai turaren ne yasa nakijin kamshin, Shiko ya haddir da shiguwan shi dakin kenan, Dan tare da baffah bello suke shine yace yazo ya kira iyah. Dan kauda kai yai dabarin kallan yanda take wani juyawaa gadon sosai yake kallan bakar fuskan nata.sosai yau tamai wani mugun kyau dan farin jallabiyar mazace a jikinta yako kama mata mama tsam,numfashi ya dan jah yana wani lumshi munafikan idanushi yai gyran murya aida sauri ta tashi tana wurgi da folon gefe, Saurin dauke kai yai fuska ba alaman fara'a yace ina iyah jikinta har yana dan rawa tace Bansan inda tayiba Owk kawai yace yana mai barin dakin shi yarasa wacce irin yarinyace wanan yanda kasan mayyah. Tsaki yajah yana fad'in dole a zubamata breziyas da yawa dan yaga kaman bata sawa.dan ko yanzun karfin hali yai da anyi abun kunya dan daya kara minti daya a dakin ba abunda zai hanashi kai hannunshi kan mamanta, Cikin sanyin jiki yasa narma da baffah iyah bata a daki,bayan fitarshi samun kaina nayi da lumshi ido da gamida dafo kirjina nace waish Allah na idonshi kawai nake hanguwa yanda suka wani chanja launi gamida kara kan'kanciwa ajiyar zuciya ta sauk'e Tana maijin muryan iyah achan falan tana fadin wlh bai isah ba sai dai ya jira zuwa jibe akaita kaman kuwa sosai takita masifa.jin anatajan sunana yasani fita inda naji ya haddir yana fad'in shi yagaji da kwana shikad'ai maye anfanin auran da akaimai duk tsawan shikarunan bai sani bah yanzun kuwa tunda yasani to shi ya gaji.bazai jira auran kuwa bah dan haka ya wuce iyah data dafe kirji. tana jawo ah'uziyyah kaman da wasa taji ya tura jasra dakin yaja kofan da karfi aiko nasa ihu dan bayan fitan baffah ne iyah ta tasa ya haddir da masifa shine har takaisu ga haka,ihu nake iyah na tayani kan kace kwabo dakin ya cika da mutane..... Diyar alkali ce 17/02/2022, 12:41 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 87-90 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Bah editing fahπŸ™‚ Naeymatu musah (Ummuh amrah) Dedicated to Hauwa'u umar kolah. (Baby) "Ihu nake iyah na tayani. Kan kace kwabo dakin ya cika da mutane. Sai magana ake iyah na tafah hannu tana sallallami, A ciki kuwa tunda ya jawo ne ya tura kofar dakin.na fara ja baya ina fad'in kamin rai wlh ni bansan abunda nai makaba na fad'a idanuna na tara ruwa. Bina yai ina matsawa har na iske karshin gado ban Ankara ba naji ya jifani a gadon ya bine ya danne wash Allah na" na fad'a ina kwara ihu dan ya sakarmin nauyin sa. Ai jin ihuna yasa iyah dokan kofar tana fad'in mugu wlh kuzo ko karya kofarnan wlh zai maidarmin da jika karaman bazawara.sai a sannan aka fara gane inda magana nata ya dosa. Tsaki jafar yaja ya fice abunshi.iyah Ku sai sunture taki dan tunda aka gane mai taki nufi yara duk suka fice suka barta tana buga kofar tana fad'in in har yaima jasra wani Abu jata ce ubansa wlh, A ciki kuwa sai yunkurin kwace kaina naki ammah na kasa.Shikuma ya zubamin idanuwan shi masu tsananin kaifi a garine. Nima kallan nashi nayi ido'cikin ido da sauri na dauke idona cikin numfarfashi na ce ya hadd'diii'rrr ka daga ne. nai maganan cikin wata iriyar murya wanda yasa ya haddir jin wani iri'sosai yanda ta ja sunan yai mai mugun dadi in ba karya yaiba sai yace wlh ba wacce ta kaita iyah kiran sunan shi da kyau haka. Wata wawuyar ajiyar heart ya sauke yana kallan cikin idanunta yace kumai naki mai LAUNIN bak'i ne.in aka dauke kwayar idanki masu tsananin haske. Murginawa yai na kuma saman shi.shikuma a kasana yace mai-maitamin abunda naji kince ma hilal dazun da aure na a kanki, Gabana ne ya fad'i nace wlh kai hakuri bazan sakeba baki ya tabe yana saka dugayen hannuwansa ya zagayu dasu ta bayana dan inba nice banji dai dai bah sai naji kaman ya ta6an mazaunaina. Cikin sauri na ruku mai hannu dan ban manta abinda ya faru dani a kitchen din mamie bah.sosai ake dukan kofan inda yaji baffah bello na fad'in koya bod'e kofar ko ya sa6a mai.ganin yana sake kukarin kai hannushi cikina nece baffa bello na magana ga kukan iyah ya cika ko inah, Muryan mamie mukaji tana fad'in wlh haddir in baka futuba wlh ni da kaine. Tashi yai zaune bayan ya turani gife sanan ya tashi yana maisa hannushi ya fege hulan kaina daman gashi na kwana biyu banyi tsifaba kallon tsoro na fara binshi dashi gani ya jawo gaban rigata bai tsaya wata-wata ba itama ya yagata a bazata abun ya zomin dan haka cikin sauri na juwa baya hawaye na zubomin, Matsowa yai ya manna baya da kirjinshi.wuyan shi ya daura a kafad'ata yai magana cikin sanyin murya sosai yace kin wane bin kin leqe min so ki ke ki shafan wanan mumuna LAUNI naki ko? Wasu ruwan hawaye nasake matsowa masu zafi. Jin yai da baffah bello na fadin sadiq ya dauko guduma a karya kofar ne ya sashi janyewa cikin dauriya dan shi kad'ai yasan halin dayake ciki.dan haka sakinta yai yaja baya yana maida numfashi sanan ya nufi kofar harya dauwa hannu akan key din ya dawo y a turata gado ya jawo bargon iyah ya rufa mata. Jasra kam kuka yaci karfinta.yana bud'e kofar iyah ta chakumushi tace kai dan uwarka mai kaima yar'mutane ture iyah yai sanan ya sakai zaifita hajata ta sulale anan ta zu6e tana kuka. Da saure mamie da iyah suka nufi jasra data ke dukun'kune cikin bargo. Ai iyah na yaye bargon taja tugun salati gamida danna ma haddce ashar. Hankalin mamie ya tashi badai haddir yajima jasra bah? Gani ba mai bata amsa yata fad'in ke jasra mai haddir din yai mike? Cikin kuka da bakin ciki abunda ya haddir yai min ne yasa naji marata ta murd'e sosai har ina duk'awa abunda ya kara daga hankalin mamie da kuma iyah. Kaman da wasa naji abu nabin min pant dina inda nan take na lumshi ido.dan inhar zanji tsoro mai suna tsoro to jinin kan zomin ako wanne irin lokaci.d'agani mamie tayi ina reqe gaban riganata tsaki iyah taja tana fad'in wai mamie ta haifu musu masifah ita mamie bata bi ta kanta bah.har munnufi bayin iyah muka sake jin salatin iyah da salla'llami tana fad'in anyi an'gama shikinan ya mata fyade gaban mamie ne yai kwancekwace ya fadi itama bin bayan jasran tai da kallo. Dariyan momy saudah ya katse ma kuwa tunani tace kai mu saidai muce masha Allah Ashe itah rigah har'an tare? Tsaki iyah taja tana bad'in aiba zina sukaiba bah halalinsa ce.... A Bangaran haddir kuwa direct dakinsa ya nufah toilet ya shiga bayan wai wanka sarki ne ya fito yana Jan tsaki shidai ko mai kwace ma yake in yana gaban wanan mai bakar fuskan. Shi yashigane dan ya karrama da wanan tsohuwan da ruwan kai saiga shi abun akanshi ya kare.yah Allah shi dai yasan baisan jasra amman bai kukwanto yana matukar sha'awanta. Da dariyar shakiyance jafar ya shigo bayan ya zauna a gadan ne yace maza yau ka ta6o iyah.dan murmushi yai.jafar yace tace kaima kukan fyade? Dan murmushi yakuma saki amman baice kumai bah ganin ba kulashi zaiba yashi fadin to ni nai nan 17/02/2022, 12:41 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 90-93 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ πŸ‡LAUNI NAHπŸ‡ πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Bah editing Naeymatu musah *a sauka lfy yafad'a yana kaiwa kwance.kumai nata mai kyaune da tsada amman shi dai Allah ya gani bai Santa but yana san mace mai kirartah. Kanshi ya tallafo yana mai sakin murmushi yana fad'in sai manyan idanun tsiya da inta kalle shi dashi yake ji kaman ba wani sauran mai rai a duniya bayanshi dan yanda suke tasire agarishi. Wayanshi ne alaman kira saida tai ringing kusan sau biyar a kasale ya jawo wayar ganin new number ne yashi Jan tsaki har zai maida wayan ma'ajiyanta aka sake kira saida yad'an matse fuska sanan ya dauka. Daga chan bangaren da aka kira wayanne aka sa kuka lumshi ido yai a zuciyarshi ya aiyana minal matsala bai san yaushi ta samu number shiba ammah ba tantama fahad ya batah. Look minal in katse kiranne ciki da bariki tace no nawan nasan ai baka damu dani bah tunda yau kusan 2weeks fa da dawuwan mu but baka ko ka tuna da marainiyar Allah ko? Yar'murmushi kawai yai yace to ya kk,dan 6ata rai tayi tace lfy ba lfy dan yaune birthday party na. Dan Jim yai yace inai miki murna. Tsaki taja aranta tace zaka sani ne inka shigo hannu. A feli sai cewa tayi karkace min bazaka zoba gaskiya kam dan ina da abunda zanyi a yau 6ata fuska tayi sanan ta shagwa6e kaman yana ganinta tace kace ba gaskiya bane abunda fahad ya gayamin akan kanasan cousin dinka? Dafe yai sanan yace amman fahad majanunune cikin san katse zancen yace wani time ne? 9:pm dan jim yai yace gaskiya banjin zan shigo a lokacinan amman zanzo gurin 7 ciki da kirssa tace hakan ma nagodi saika shigo suka katse kiran. Bangaran minal kuwa hannu taba rufaida suka tafah tace kawata Allah abun yai aiki inasan haddir sosai amman kwakwata bai waye bah wlh kuma nagane yana cikin maza masu karfin sha'awa amman in ya shigo hannu zaiye bayani ne.abunda sukaita kullawa kinan akan haddir wanda Shikuma tunanin jasra na niman haukata mai kwakwalwa 17/02/2022, 12:49 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: gaba daya tunanin yanda zaije gidan su minal yake ko ya kira jafar ya raka shi ne, Kai gwanda ya kira fahad yaji ya dawo. Number fahad ya kira taita ringing ba'a daga ba.bai sake be takan kiran wayan ba yamike ya shiga toilet yai wanka sanan ya nufi part din mamie yana tunanin abinda zai faru. Jasra kuwa wanka mamie tasa tayi tana tanbayanta ko ta kira zulaihat ne suje asibiti? Nace mata ah'a sosai nasha wanka ruwa zafi da kuma na magani dan iyah bata yarda ba wai ya yagane, Niko ruwan yaimin yanda nakiso dan marata taimin sauke. Bayan nafito wanka ne mamie ke tanbayata ko nai wanka sarki, Sosai alokacin kunya ya kamani sanan najah ma ya haddir Allah ya isah, Eh kawai nace mata ina sunkuyar da kaina. A bakin gadan iyah na zauna saigata da kwano sai turure yake tace maza tashi kice zabuwace ta dafata da magani tsabar kamshin da ya cika dakin yasani amso kulan, fita mamie tayi iyah kuma tashi ga bayi tana masifa sai karnin jini yake ni ko jinta banyi balle abun ya damine. Hafsat ne ta shigo da sallama itada anti safiya sai anti haj@ra amsawa nayi ban kalle kuwa a cikin suba na cigaba da jan nama na gashi dai magani yasa shi ya chanza test amman sabida yajin daddawan yasani harda lumshi ido, Inajin sanda anti hajara taja tsaki sanan hafsat ta zauna tana tsoma hannu cikin kulah daukiwa nayi nace ke iyah tace kar inbare wacce batai girma tace dan haka kibare nanda jibe kice ina lura da yanda Anty hajara ta kauda kai tana share hawaye, Hafsat tace wai da zafi? Baki na riq'e nace bari inkira shi ki tanbayi shi baki tariq'e tace rufamin asiri, Daman nazu ingaya maki in anjima Anty izzatu zata zo taimana lalle, Owk kinsan banjin dadi amman in zan iyah fita zan fito,iyah data fito da alamun wanka tayine tace ita ba inda zata tana jinyan kanta itah uzzatun tazo tai mata.fita kawai Anty hajara tayi sanan itama safiya tabi bayanta. Iyah kuma dayan dakin ta shiga dan ta shirya kallan hafsat nayi nace kinsan banda kawa kamarki ko? Eh" To wlh ba abinda ya haddir yai min inajin yai hakane kawai dan ya 6atamin rai wlh, Dan murmushi hafsat tayi sanan tace ko kad'an abunda na fahimta shinne yai hakanne dan ya hilal ya cire rai akan matan shi, Wlh dan baki san wulakanci ya haddir bane harda fad'in wai zan shafa mai baki.kwafa tayi hafsat ta tsuma hannu itama suka tasa zabuwarna tas, "Haddir"Haddir" ango kasha mai,banza yai dan yasan kaf gidan ba mai'yin mai wannan aiki sai mutum biyu, Jafar sai Omar tsayawa yai jafar ya karasu da sarsarfa yace wai ya akai hilal ya sami labari? Ni kake tanbaya? dan tsaki jafar din yaja yace wlh kai sai ahankali, Ina kanufa ne? Dakin mamie. Dan Allah kara kani, Sai fadi suke wai nai'ma jasra fyade, To"me kake so suce ma.wlhba karamin dadi najiba da harka sami inda ka sauke nauyinka ba a titi bah, Dan ban dauka zaka kawo ewar haka bah.murmushi yai bai bashi amsa ba, Jafar ya cigaba da fad'in amman jasran ce abun tausayi wlh, Tsaki yaja yace nifah wlh ka kiyyye ne ato, da sallama suka shiga part mamie aiko suka isketa a zaune kaman daman su take jira Gaishita suka hauye bata amsa ba tace haddir ka kyauta kenan ka kama yarinya kaman sa'arka ? Sabida ka nuna ma duniya kai ka'isa da kanka.mamie wlh ba haka bane to yayane ehyee yarinya sai bleeding takeyi. Fada ta hausu dashi sosai inda take shiga batanan taki fita bah.dakyar ummah data shigu part din ta kwace su dan mamie ta kasa shiga gunta wai tana kunyan abunda haddir din yaima jasran, Duk kunya ya ishe haddir dan zai iyyah cewa rabonda yaji kunya irin wanan har yamanta. wallahi dakyar ya iyah gaidata, itama ma kasa amsawa tayi sai mamie data ce su6ace subata gure, Jasra wai kina nufin bazaki lalle bah? "Eh hafsat dan kinsan ba kyau yakemin bah indai ba jah bane, To ai miki Jan mana dan duk naga yama yan ajinmu sunata mamaki dan wasu basu yarda ba sunkira wayanki a kashi. Eh wlh na manta inda na kaita mah wlh,amman ya haddir dan duniya ne saura kiris zuciya Anty hajara bata bugah ba, Manage pls..... Diyar alkali 17/02/2022, 12:53 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: Hajara sosai izzatu ta kwatar mata da hankali inda tai mata mussali da kanta gashi yanzun suna zaune lfy da mijinta jafar baida matsalan kumai ita shaida ce to mai zaisa ta damu kanta tunda shi ya nime matar shi tun kafin a tare to dan haka ta fidda ranta a kanshi dan inda rabo saiki ga ciki ya shiga. da kyar dai aka samu ta kwantar da hankalinta tai lalle amman duk ta rame. haka gun safiya ita dai ba laife tunda dai daman ya sadiq takiso amman tunda aka had'ata da Omar ba laifi suna yin waya kuma yana dan janta ajiki. Matsalan ta kawai momy saudat dan ba jituwa suke da mamien taba amman ai itah har yara biyu ne zasuyi aure a dakin su,hajara ya jafar sai itah hafsat ya hilal dan haka ai two one kinan, Bangaran iyyaye ba karamin danne zuciya momyn sauda tayiba dan ganin batai abunda zai jawo rabuwar auranta bah dan baffah bello yai mata rantsuwa inhar tai abunda zai 6ata musu sunan zuri'ar to bashi bata. Sosai gidan bikin y a dau motane dan bama gurin aje motoce yayinda limamin masalaci ya kwad'a kiran sallan la'asar kuwa kanshi ya dau zafi mamie da ummah ankon wata din shadda saukayi wanda haddir ne ya bada shaddar takanas har kasar Mali akai musu aikinta aiko ta bugu dan duk iyyah kushinka sai ka kallah ka kauda kai. Hajiya iyah ba abarta a baya dan dole saida su baffah bello sukai mata akwati saiti biyu. Tasha wata yar'ubansun leshi wanda yai mata kyau ya kuma boye shikarunta. Sosai angwayen sukai kyau inda suka dau wanka da bakar shadda wanda ta haskasu sosai daman abunka da zuri'ar farare. Gaba daya ba wanda bai mamakin irin murna da farin cikin da yakasa boyewa a fuskan haddir bah. Fahad na mai tsiya wai yaga yar'baka ya rud'e.nan yake gaya mai yai mai shigan sauri dan wlh da abun yazu a rashi ko takanshi bai yiba suka cigaba da sallaman mutane, 4:30pm Sosai filin cikin gidan aka kawata shi da manyan runfuna gefe daya kuma wasu had'adun Royal chairs ne mai zaman mutum uku guda biyu aka aje awajan Gaskiya decorated yasha kudi dan gurin ya kawatu matukah sai gefe daya nan'ma na iyayene. "Jasrah" Gaskiya zan'iya ciwa tunda nike ban ta6a kwaliyya mai yawan wanan bah dan iyakata mai powder sai janbaki dan haka sai naga kaman an sakeni gashi kayan makeup da akai using dasu sun karama LAUNI na kyau. Shiba bak'i ba shiba chocolate bah. Kuwa sai yaban kyan danayi suke niko banda yak'e ba abinda nakiye dan nasan suna ganin su Anty hajara da safiya shikinan duk munina zasu gani. Kawar mamie ne ta Iso tana fad'in wai wacce kwaliya ce haka daxa'a ce tun 3har yanzun shiru? Anty zulaihat itama data dau wanka da ankon da zaynab tai musu yar'hilal yayan safiya itah ce ta dau nauyin musu anko su uku sai Anty zulaihat tai musu jaka da takalmi iri daya. Kansu a had'e yake ba ruwansu da fad'an iyyansu. Watah material mai shigen kyau maroon colour Anty zulaihat ta fiddo min tace jasra maza kisa dan gashi kinje wai momy saudah nata balakin kina 6ata ma mutane lokaci tsaki naja jannat na tayani tace gaskiya matar nan batai bah k kadai ake jira dan ya haddir ma yana gun iyah 17/02/2022, 12:53 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: Sosai gabana ya sake yankewa ya fadi wai ni'da ya haddir gida daya kuma a mazaunin miji da mata sai naji abun wani nasan inai mai marayan so. Amman shi bai sona da nai katarin yanda ya hilal k sona shima yana min koda kwatan-kwancin shine da bani da matsala amman shi mai rin LAUNI nama basu yake bah. Rigar doguwa ce gashi tasha ado kallan wayan Anty zulaihat dake ta kara nayi ganin mamie ne yasani dagawa daga chan naji muryan ummah na fadin wai halitta za asake min ne? Aida sauri na aje wayar sanan nafara kokarin sa rigar dan kallo daya nai mata nasan zata matsine amman ban ce kalah ganin lokaci na kara wuce aiko da kyar ya sawu dan ya matsine tsam a kuguna ahaka akaja zip din. Wasu high hills masu dan'ma daidaicin tsawo Anty zulaihat ta bani nasa golden colour. Sai yar'jakata itama golden sosai colour yasake fiddo ni ahaka muka fita bayan an dan kara gyra min kwaliyar ta baya muka nufa sana jannat ta nufi part din iyah ta tadda itah tana shara wai an 6arta mata guri da shinkafa kuma kuwa yai gurin walima shine taki ragiwa kafin asake dawo wa 17/02/2022, 12:56 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 96 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Bah editing☹️ Naeymatu musah Godiyah mai yawa momyn ashrafπŸ’ƒπŸΌallah ya biyaki. *falo ne mai girma gaske anyi mai decoration da balloons pink and White wurin yai kyau sosai gah wani table mai kyau da aka daura cake guda biyar da sauran kayan shah, Hannun shi ta jawo kusada table din daza'a yanka cake din sanan ta jawo mai kujera ya zauna. Dafe kanshi kurum yai yana karema minal din kallo tai kyau harta gaji tana sanyi cikin wata had'add'iyar purple gown mai karamin hannu inda daga kirjinta aka sa mata farin net. Kirjinta ya fito sosai ta ciki duk da kanshi da yaji yana juya mai bai hana idonshi hasko mai ta jasra ba randa tasa jallabiyar mazan nan. Dan kauda zancen yai gamida duba wayan hannushi da ketah faman ringing mamie sunan daya gani kinan akan screen din wayar bai dauka ba jin wata sassanyiyar kid'a daki tashi mai taushi. Kujeran ya tura baya yana mike'wa wayan ya maida aljihu sanan ya kalle minal dake tahuwa gurin shi cikin tafiyar Jan hankali, Kallan time yayi yace zai wuce 6ata face tayi cikin shagwaba tace tun yanzun yace eh mamie na kira nah owk mu yanka cake din saika wuce hannushi dafe danata aka yanka cake, Yayina rufaida ke gefe tana daukan su hutuna gaba aya fuskan haddir ba fara'a ko kad'an sai yar'yake dayake yi. guda uku ya yanka sanan yace zai wuce ta sake shagwabe fuska alaman tun yanzu, *Yace yana sauri ne dan go6e ne daurin auran shi da gaske, Dukda tasan da maganan ammah ta dakita zai aure wata ba itah bah, Sanan yake iyah gayamata tasan haddir bai iyah karya ba ko kwana'kwana tun sanda ya gane tana sanshi yafito direct yace shi bai ra'ayinta gaskiya ta waye da yawashi yafisan macen da shi zai fara saninta koda kiss ne balle akai gah uwa'uban dan shi ba yaro bane duk alamun da minal din ke nuna mai na su sa6a Allah ne, Kuma yace shi yana ruk'un Allah kar ya jarabeshi da yin zina ko bashi a haiyacin shi balle kuma yana cikin hankalin shi, Kuka minal ta fara tsakaninta da Allah dan yanda take jin haddir a ranta bata jin ko matan nashi zata iyah saurara mawa balle wacce aka ce ya fara so, Lallashinta ya fara gamida fad'in aishi tun farko yace su aje maganan so.sai friendship amman take sosai ya lallashita daga karshi ya6ata gift din daya zo mata dashi sakarkace a gidanta inda akai mata shape din heart sosai sark'an taja hankalinta harta bar kukan data fara, Rufaida tunda ta daura Idonta akan haddir taje koda uwarta yake soyayya saita raba su, Balle minal dan haka maltan da suka zuba ma maganin malam dinan ne taje kitchen ta tultule a sink.sanan ta dauko wata ta dan 6ud'eta kaman yanda sukai ma wanchan. Sanan ta had'umai tarkace gamida saka yar' shot note aciki. Sosai itama kyautan yai mata kyau wanda kallo daya zakai mai kasan naira tai kuka, Ahaka suka rakashi har inda ya parka motan shi minal na dad'a jadda da mai akwai Malta shi na nan pls karya ba kuwa tunda yace yana sauri, Kau kawai ya gyad'a dan ya kusa ya daina jin warin turaranan nai mai daga mai hankali, Jasrah, Sosai tasake jikinta barin ma da anti zulaihat tazo da kuma yaran kanin ummah da na yan'uwa saninta da suka zo suna fadi'n dukda angaya musu a 17/02/2022, 12:56 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/DZYH4x3i5EYI561r62Qp10, 97 Duk da angaya musu a kurraran lokaci bah matsala dan akwai ankon yar'kanwan ummah mai suna jannat da za'ayi nan da sati biyu kuma duk anyi anko ciki kuwa harda ni dan mamie zaynab taimin kafin faruwan wanan lamarin. Dan haka duk saina zama busy kaman banda damuwa ko dan ganin yan'uwana ne oho, Sai kusan karfe tara sanan na kwace kaina na wuce dakin mamie dan inga Anty zulaihat,nan ma ba laifin bakinta yan'kusa sun isu gaida wa'ind na iske a falo nayi sanan nai uwar dakin mamie duk chan na tadda su inda mamie da Anty zulaihat ke tambayana jikina da sauke nace sanan na kalle mamie nace mata wai ina jameel ne? Cikin danne dariyarta tace mai zaki musu? Nace wlh ko baffah bello bazai iyah amsan yaranan bah.kwafah nayi inna tuna sanda suka shigu part din mu dauke da katan jaka mai kyau. Wai happy marriage gift din sune aciki.tun da naga ahaka raina ya bane wani abun ilai kuwa ina bud'e wa saiga creams irisu light up,pure white, white care,pure carrot da sauran tarkacan mai masu lighting skin, aiko dakin kaman zai fashi dan dariya duk da yanayin da nake ciki bai hana ne dariya ba da kuma shan alwashin cin musu mutuce dan haka iyah nakai mawa nace mata wai tsaraban dasu saleem da jameel suka ban kinan aiko duk abun da yazo bakinta fad'a take tana kwashi musu albarka,yar dariya mamie tayi tace shida kanshi ya bada labari wai suna tsoran ki gayama haddir, Sai alokacin ya fad'omin a rai wlh lumshi idanuna nayi bance kumai bah saima tashi da nayi zaune ganin wasu sun shigu suna fad'in wai ashe amaryan ne ta wuce su a falo basu sani bah jameel k gaya musu,aida saure na sauka gadan nayi ciki mamie na fad'in karfa inje in biye musu nida banda lfy, Ko jinta banyi na sauka kasa da sauri aiko na hango shi yana bud'e kofar part din zai fita. Ido muka had'ah ya ko kanne min daya sosai kamannin shi da ya haddir ya fito sosai amman nace wlh yau koda shi'din da kansa ne ba mai raba ni da kai,aguje na fita aiko na sake hangu shi yai hanyan sababbin part guda hudu daga chan baya wanda naji ana cewa achan za'a kaisu hafast.kujimin jasra da wani batu wai su hafsat banda itah kinan, A hankali kuma ta kuma tafiya dan ba hijabi a jikinta sai mayafi. bah kuwa a wajen sai karan waya da naji wak'a na tashi a hankali dan gurin shiru ne da bazakaji karan wak'ar bama.. Yar dariya nayi sanan na kuma sand'a ahankali wai dan karma ya ganne ya gudu, Mutum na hango kwace kan wata farar dadduma banga fuskan shi ba amman nasa ma raina jameel ne,dan haka ina matso wa daf dashi na nace ai saika tashi tunda na gan' maganan mak'alewa tayi dan ganin ya hilal da nayi kuma mukai ido biyu dashi harga Allah sai naji gabana ya yanke ya fad'i.cikin rawan murya nace ya hilal kaine Ashe? Nai tanbayan bai ban amsa ba.sai kallona kawai da yakeyi ba ko kyafta Ido ganin kaman bai haiyacin sane nace yi hakuri wlh bansan kaine kwace anan ba.jameel nake nimah, Tashi yai zaune gaskiya ya rame sosai sai hasken shi ya dad'a fituwa nace ya hilal ya jiki, Yar'murmushin mai ciwo yayi yace jasra Ashe dai zan sak'e ganinki kafi'n akai dakin mugun chan, Kallan shi nayi sanan nace wah? Kai tsaye yace min haddir mana hannuna ya kamu sanan yai magana kaman mai shirin kuka yace da gaske ne abunda hajara ta gayamin wai haddir yaga abunda yake mallakina? A gaskiya inna ce banyi Dana sanin biyu jameel ba nai karya.ko gama tunanin amsa da zan bashi banyi ba yace'look jasra ba kumai daman nasan abunda yake so kinan kinga ko kin tare ba 6ata lokaci zai saki'ki sai in had'a ki da hafsat, Hannuna na kwace sanan na kalle shi nace ya hilal ka manta kwana kin baya na gaya maka cewa ina da wanda nake so, Shima ya katse ne da fad'in eh kin ce ni kike so,sai alokacin maganan hafsat ya dawo min dan ni na fad'a mai ne dan karya Karama kanshi wani ciwan, cikin sauri nace ba kai bah yah hilal bakaiba,"mijina naki so, Shima dariya yayi yace kodan abun da yai miki,to ai nima zan'iya yin mik'i wanda yafi nashi ban fargaba ina chan ina tunanin hanyan da zan gudu ya jawo ne ya fara yunkurin danne ne,cikin muguwar tashin hankali na fara ihu shiku ban tunanin yana majin abunda nake ciwan.bansa yanda akai bah saidai ganin nayi anyi wurge da ya hilal chan baya yaje ya buge da raguwar tayal din da suka farfashe. kanshi nayi niyyan nufah dan kar 'yazu yaji ciwu nima naji saukan mari afuska ta,a kidi'me na juwu mukai ido biyu da ya haddir fuskan nan tai jazur da 6arcin rai yace mai kuke yi a daran nan jasra? Kuka kawai nakiye dan mari ya shigeni ban sake samun wata daman ba ya shakeni yahad'ani da bango idanuna ne suka firfutu jafar da yaji shiru ne ya biyu bayan haddir din inda iske ya haddir na niman inda raina yake da saure ya karasu ya shiga rek'eshi kai haddir ja sakita ko kashita zakayi ne? Da kyar ya jafar yakwace ni a gun ya haddir numfashi na shiga mai dawa, cikin fushi yace akan shigen kishin ka na banza zaka kashita ehyee? Ya tanbayan shima ranshi na 6arce.sanan ya karasa ya dago hilal wanda bai wani gane abunda jafar din ki fad'a na yaji ciwo ne, Kukan kura yai sanan ya shaku wuyan ya haddir wanda ko gezau bai jibah saima kallan jafar daya ke alaman wlh inhar bai dauke hilal ba zai iyah mai dukan da zaikashe she har lahira wlh, Yarinyar da kakansa ya daura mai aure da ita mahaifin sa yai mai adu'an zaman lafiya da ita ne wai har hilal yake iyah kai hannushi jikinta guri mafi mahinmace.wani huce ya sauke sanan ya kulle idunushi dan ya daina ganin hutan abun a ranshi dan yai imanin ba mai kwantan hilal a gunshi, Tunda na sami kaina nai gaggawan barin wurin. dan ya jafar yaga ya haddir ya lumshi ido shine yaja hilal dakita faman shake ya haddir din. Da kyar ya kaishi hanyar part dinsu dan yana tsoran ya kaishi dakin shi haddir ya bishi chan. Dan haka yana ganin Omar ya gaya mai abunda ya faru yace wlh da ya barshi yai mai shigen duka yanda gobe ba zai sake kallan mai matah bah, Haddir"Haddir" bai amsa bai kuma waigo bah hannushi ya dunkule ya kaima bango naushi,nan take ko hannu ya fara zubada jini kawai tunanin irin ukubar da zai gana ma jasra wanan alwashin shine,wlh nayin soyyaya da auran shi akanta,dariyar jafar yaji daga baya yana fad'in wai mai jasra ta bashi ne dazai iyah fidda jinin shi akanta. Friday, Jumu'an da zata sauya rayukan mutane da dama wasu da farin ciki wasunsu kuma da akasin hakah, Ranan da duban nin al'ummah suka shaida daurin auran zuri'ar abubakar fari, Diyar alkali ce 17/02/2022, 12:56 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 98 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Writing And Story by Naeymatu musah (Ummuh amrah) *Cikin gida tunda Anty zulaihat dake taredani tace an daura naji gabana ya yanke ya fadi,dan tun jiya ban yarda na gaya ma kowa abunda ya faru bah ilar toilet Dana wuce dan nan ne kawai zanyi kukana hankali kwance ba Marin ya haddir ya daga min hankali ba sai tunanin da ya haddir bai zobah da shikenan ya hilal zai wulakanta min rayuwata, Ashe bai kallo na kaman safiya, Sosai daran yai min tsaye dan Dana ga barce ba zuwa zaiba naji na dauro alulah nakai ma Allah kuka na, Yau data kama ranan da bazan ta6a mancewa da itaba,duk a dakin iyah nayi shi inda tunda nai sallan asuba naja jannat yar'diyar kanwan ummah nace muje tai mun lalle a part din iyah,har take min tsiya wai dan nece wlh da bazatai lalle bah saina bikin tah sai gurin 12aka gama kuma yai kyau sosai dan sana'anta ne, Gurin karfe 12:15 Anty zulaihat ta zo sassan iyah data ishemu akan kar a6ata mata daki mutane sun fara zuwa mun gaisa sosai da yan'nijer inda suma suketa mun tsiya wai ko farin amarcin nan banyi bah, Ban iyah cewa kumai tunda ba wani sabo a tsakin mu bayan baffah murtala da muka sani saiko mijin Anty izzatu sai matan baffah da suka zo suna, Ke jasra wai lallen ne sai yanzun cewan Anty zulaihat wlh ma munyi saure to maza muje kiye wanka dan sauran amare duk sunyi wanka har anfara ma hafsat kwalliyah bance mata kala bah. dan zuwan hafsat uku har iyah na mata gurin wai duk dauke ne taki zama bata amsa mata ta juya ta nufi wani shashe chan gefe inda nan su Anty zulaihat sukai taran bikin su mate dinmu ne Dana islamiya da yan'FGC ba laifi duk wacce aka agaya mawa tai kokarin zuwa. Dakin mamie ta nufa dani ba wasu mutane duk ana waje dan ganin abince ya sauka. Wata akwati ta jawo mai shigen kyau a duruwan mamie ta fiddimin under wear's farare kal tace maza ki shiga ki wanka k fito ni da kaina zan miki kwalliya yar'dariya kawai nayi na wuce toilet din mamie. Haddir tunda jasra ta bargun da jan hilal da jafar yayi duk yana jinsu amman tsaban yanda ranshi yake a6arce yasa bai ko nuna alaman da zaisa su gane bah. Da kyar jafar ya lallashishi ya rakashi har part din shi inda ya tadda fahad da kuma wani friend dinsu mai suna mas'ud tunda yagansu baice kuwa kumai ba ya zura hannu a aljihun jafar ya cire key dinshi dakin shi y juya.duk da kallo suka bishi inda jafar ya girgiza kai yace ma su fahad sun ce abinci kuwa fahad ya amsa mai da har sun watsa ruwa zama shima jafar din yayi sanan yace wlh haddir dan'rainin sense ne, shima ya mik'e yace bari ya dan'watso ruwan sai ya kwanta yanda zai tashi da wuri yasan wanchan maije kaman John Abraham din sai ya wuce zai kallo su, Dariya fahad ya sake yace wlh har hankalina ya kwanta nasha ni nai laifin dan naba minal number sa? Ah'a akan shigen kishin shine. Fahad da masa'ud duk dariya suka sa Shikuma ya fad'a bayi. Fahad shine abokin haddir wanda suka hadu a saudiya inda shi fahad ke zaune a kano, Tun sanda fahad yace ma haddir san jasra yakeyi ya musa shi kuma yai alkawarin duk ranan daya zo kano zai nima jafar da maganan inhar ba'ai mata miji bah tofah... Wanka yai sanan ya kwanta yana tunanin jasra ko tai barce kai karya zo ya jimata ciwu dan cije lips yai sanan ya kuma lumshi idanu sa hannu hilal ne akan kirjin jasra yai imani da wani ne bah hilal bah zai iyah sanadin da za'akaishi prison a banza. Tsaki yaja indai haka shine so to saida ba'agama ganu ma'anan Kalmar bah dole akwai wata banda shi. Duk iyah satar 6arce bai sace shiba sai bayan da yai sallan asuba. Bai farka ba sai 10 dan jafar ma sunyi nisa ta bangaran su bak'i sosai suketa amsa da dauren auran 1:30ne saida yai kwanka sanan ya saka jallabiyar ya nufu dakin nashi ba kuwa sai tarkachan kayan breakfast din da sukaye ta ko'ina bedroom din ya wuce inda ya iske yar'akwati gushin shi ya dafa sanan ya fiddo kayan ciki da suke manya set goma shabiyar,turasu gefe yayi sanan ya Ciro wayan shi minal sunan da yai serving number kinan jiyah. Bai dauka ba dukda kasu Sittin na zuciyan shi na gaya mai ya dauka amman yak'e, Sai massage din mamie daya shigo akwai walima da misalin karfe hudu na yamma 17/02/2022, 12:56 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 99 LAUNI NAH πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Writing and Story by Naeymatu musah (Ummuh amrah) A chan gefe ta hangusu shida fahad yasha milk colour din shadda gaskiya tasan daman su farare ne amman sai taga yau ya kara mata haske sosai da sallama ta isah sanan ta gaida fahad tace ta gama tana waje. Bai kallita bah yafita ya dai ga kamanta da jasra sai dai ita tana da hasken fata, Tunda naji Anty zulaihat ta sakeni nasan ya iso.tun daga kasanta ya bara kallanta har zuwa kan mazaunanta da suka kama rigar kam'kaman mamiyuta haka shape din dinki ya fiddo suranta gaba daya. Rai ya hade bai min magana ba illah gaba yaye ni kuma ta bishi abaya ina fad'in saidai ya mutu a raina adai rigada angama dashi tunda an aura mai ni, Murmushi na sake inajin kwarin guiwa akan abunda Anty zulaihat ta gayamin ko ba kumai zan kwatar ma kaina yan'ci. Tunda muka shigu filin da kyau idanu suka dawu kanmu ba yan'kallo bah ba kuma sauran amare da kuma angwayen ba, Nima kallan kuwa na shiga yi kayan namu duka ire daya ne har dinkin sosai suma sukai kyau amman sai gani sukai yau kaman ba jasran, Hilal kuwa jiyai kaman zai jifa da hafsat dukda indai dirin jikine to kaf gidan inka dauke jasra sai hafsat inda jafar ya zauna shima ya zauna dan harga Allah baiso zuwa ba amman mamie tace zata sa6amai a hankali na karasu na sauna daf dashi inda nake a hannun haggu da kujiran dan ma wai mai daukan mutum uku ne inajin kaman rigata zata yage. "Andanyi raha da kuma rawa sanan aka fara kiran amaren daya bayan daya, Ya jafar aka fara kira inda dakyar Anty hajara ta iyah tashi wai jire take ji. Nanku ji take kaman ta shako jasra. Gashi taga ya haddir sai manne ma jasran yakeyi , Kujine da mata ko ina ruwan ta oho, Haka ma bangaran hilal zai iyah cewa kuwa hankalin shi naga mc da sai angane jasra ce taxama Allan kalanshi. banda ya haddir da in ya kamashi yana kallan jasran ya wurgamai harara saiku hafsat da gaba daya hankalinta yak'e kwanciya, Tunda suka zauna bai cemata kalla ba itah ma haka amman su jasran na shiguwa yace dan Allah ta kallah ta ta6a ganin bakar mace mai Kyau da sura irin jasra? Banza dashi tayi ranta na 6ace, Ahaka har akazo kan Anty safiya inda ba laifi duk sun sake jikin su sa6anin hilal da kuma hajara, Sunsha ruwan kud'i dan ba'abar iyah a baya ba itama duk wana aka kira zataji ta dan'lek'a mai dubu daya da Dari biyar daman ta gama lisafi kuwa ango da amarya 3k amman jasra dubu biyar zata manna musu itah 3k shi kuma 2k Tunda taje angama saura nasu tace ma mc itah zata fito da jasra har kujiran mu karasu ta kama hannuna yanda muka zauna yasani dan'dafa cinyarsa kafin na tashi tunda ta kai hannuta jikinshi yaji kaman wanda akaima alurar sojah haka yaji da kallo yabi bajajjen kugunta da sauri ya dauke kai yana maida dubansa kan jafar da hankalinsa k kansu jasran duk wanda yakai indanshi kanshi sai yaga jasran yake kallo bai karya ba dan tazama abun kallo ga dan'gida da kuma bak'i dan wasu basu yarda ciwa ita jinin gidan bane, Anty zulaihat ne taje har inda yake zaune ta kamu hannushi bai musa bah nanfa jafar ma ya tasu yayinda hilal shima ya mik'i aka shiga musu leqe mamie tai manne ammah ummah ta kasa zuwa gun ta daima sauran duka jannat kam banda daukan mu photo ba abinda takiye duk su Anty izzatu da zaynab sunmin liqe. Hannuna ya kamu ya jani mukar haraban gurin gaba daya, Ina zaka Kaine? Banza yai min dan haka naja bakina nai shiru gurin motan shi kirar KIA ya karasa yaja kofan gidan baya ya turani saida na bugu da dayan kofan. Motan ya shiga ya bata da karfi muka fita gidan bai tsaya ko ina ba sai malali g'r'a da kanshi ya fito ya6ude gidan sanan ya shiga da motan. Bai ko kallan bah yai ciki ya barne a motah. Nashiga uku" Ina'ne nan nasan dai a malali muke to nan gidan waye?. Ganin duhun mangariba ne yasa na yunkura nima nabi bayan shi. Kofar na tura falor ne mai katan gaske wanda ya sha Royal chairs masu launin ruwa bulah sai nashiga bin dakin da kallo nasan best colour din ya haddir kinan jin banji motsin shi bane na shiga leq'ah d'akunan kofar farko kitchen ne sai mai kallanta kuma store ne wanda aka shaq'e shi taf da kayan anfani. Yar corridor dana gani nabi wani dakine a farko ba ko dar na tura bashi a ciki bedroom ne mai shigen kyau shima yaji furniture masu launin purple bansan sanda murmushi ya kufcimin nasha alwashi a raina wlh duk yanda yasu zaman namu ya kasance haka zai kasance ko dadi ko akasinsa, Ciki na shiga na rufe kofar dakin nashiga dubawa kumai sabone wardrobe na 17/02/2022, 12:58 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 100 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ By Naeymatu musah Godiya nai mai tarin yawa ga masoyyan book din launi nah wanan page din naku ne😘 Book dina free book neπŸ€·πŸ»β€β™€οΈ? "Ban wani tsaya jinkiriba na nufi hanya da niyyah wuce shi baya ya jawuni ya fallamin mari daya sani tuna ya haddir nefa ba ya hilal bah. " zafi ga haushin ya raboni da yan'uwana ya kawuni nan dan ya kashi yasani bud'e baki da iyah karfina na sake ihu wayyo Allah na nashiga uku na lallace Allah kana gani wayyo iyahtah abunda na dinga fadi kinan ina buga kafata a kasa, Takaice ne yasake kamashi ya nufuni na kwasa da gudu ina danna ma kofar key, Yar'dariya kawai yai a fili ya furta sai shigen tsoran tsiya. Daki ya kuma kallan wayuyin sa da suke akashi ne yai kaman zai dauka sai kuma ya wuce kawai wani restaurant ya tsaya yai ci abinci sanan ya futu. Motah yagani ya rufe nashi tsaki yajah yana mamakin rashin tunani wasu mutanan hi'ango yaji murya ta bayanshi oh minal ya kk lfy lau wlh an daura aure lfy'lfy lau wlh. Cikin danne abunda ke damunta tace hala kaza kazo siya? Ta me? Shima ya maida mata da tanbayan wani fari da ido tayi sanan tace ta amarya mana, Yace wlh kuwa,dan 6ata fuska tayi sanan cikin kauda zancen tace ko zaka kaine nimah inga amaryan? Kallanta yai na yan'second ne yace why not as a friend. Dukda taji ba dadi amman ai ya gama mata kumai inhar tai nasaran zubamata maganin akan kujira ai shikinan. * Yana gaba tana biye dashi har yai parking ita kuma ta bar motan ta a waje. Jasra kukana nasha sanan naje na wanku fuskata na dawo na kwanta ba wayata ba kumai ammah ya haddir ya cikah mugu wlh jin alamun shi yasani sake Jan numfashi ina kai kaina polo sosai yai min kyau yau har nakije ba wacce ta kaini sa'a a duniya amman nasan ga mutane suma haka zasu gane"azahiri kuwa bansan irin zaman da zamuyi ba ina sansa banji zan iyah abubuwan Dana dau danmaran yinsu, Da kallo take bin ko'ina ba laifi falan ya birgita kallan time tayi karfe tara murmushi tayi na sanin ciwa ba wanda za'ai ma haka a daran auransu ranta bai 6arce bah. Dan kallan haddir din tayi tace wai ina amaryan kasan sauri nakiye fah kawai dan kar'yazu ban sami zuwaba shi yasa na biyuka da fatan bazan 6atama amaryanka raiba. Okw bari yanzun zata zo wuce yayi sana tai saurin fiddo maganinta a yar'jakanta ta nufi 2siter ta barbad'a maganin ta kuma ta zauna tana fatan ta zauna a nan. "Jasra knocking din kofar yai dan ya murd'a yajita a kulle" ke k zo k bud'e kofar nan. Bansan ma yanayi ba dan zuciya ta chan ga begenshi da kuma san sake ganin shi kafin gari ya waye. Naji ana dokan kofan da karfe cikin tsoro nace waye? Yaban amsa cikin fushi da fad'in "ubanki ne" Baki na kama nace kaima ai nakane na fad'a ina murgud'ah mai baki tsaf yaji abunda tace amman shi yanzun ba wanan ne a ranshi ba ta fito ya sallami minal koya samu ya kwanta dan gaba daya agajiye yake, Dan bud'e kofan nayi baiko kallan ba yace ga bakuwata Chan a waje tana san ganin ki.bai tsaya jin ta bakina ba yai kuma wanshi falan batare da dogun tunani bah nima na rufa mai baya kaina ba dankwali kuma tun shugar dazun ce ban chanza bah rigar iyakanta cinya yayinda wandon ko ganin sa bama'ayi. na fita da murmushi na nufu kujiran da ya zauna 1siter yana dan amsa mata firan duk dakatawa sukai gaban minal ne ya yanke ya fadi gani wata kyakyawan bakar fata na binta da kyakywan murmushi kallan tsaf na mata naji bata min bah gashi ta kurine Dana mujiya, Shigarta kad'ai zai gwada maka tasan kanta rigah dugwace a jikinta mai bin jiki sai karamin mayafi a hannuta, Kujiran na karasa gabana na kirgan bugun zuciya na secan daya biyu uku kawai nai kundun bala na hayi cinyarsa ai dukan mu atare muka sauke ajiyar zuciya saima zaman Dana gyra dan ya zabura kaman zai yarda mu sanan ya rik'oni da kyau. Saida nagama maida numfashi sanan na dan kalleta nace bakuwa sannu fa. Kallan shu nayi na shagwabe fuska na My Mentor cikin muryan mai matukar zaki da sanyi nace wacece itah? Kaman wanda aka danna harsheshin ya tsince kanshi da fad'in Minal owk minal mun gode da ziyara ina juyawa na maida fuska na zuwa nashi na fuskanci shi kinan. Da mugun gudu minal ta fita tana hawaye bata mata sanda ta samishi a makaranta ba ta zauna mai a cinya aiko yai mata fatafata yai wata bai kulah tah da kyar fahad yai ta bashi baki saiga shi wai yau agaban idanta ya wata mace mai duhun launi zaune daram akan sa, "Jasra" ina ganin ta fita nai saurin tashi kirjina na bugawa zan sauka ya maidani da karfe zaro ido nayi aiko Banyi sa'ar kallo ba dan ido biyu mukayi cikin wata muryan kaman ba ya haddir ba yace mai kika ce dazun? Rau'rau nayi da idona sake matsu dani yai muna jin numfashi juna idanunta na maturkar birgishi balle yanzun da sukai wani maik'o-maik'on alaman tana sanyi kuka my me kika ce? Ya sake jifamin tanbayan a yasani jin kaman an watsamin ruwan zafi nai wuk'e'wuk'e dani" ehm" umh! me ? Ya katse min hanzari ta hanya matso da fuskan shi kan nawa ya kuma maida hannushi na dama ya daura shi akan mazaunai na, Fiddo abun dayake kara sashi susucewa tayi bai tsaya shawara da zuciyan shi bah dan dama maganin dazun ba wai ya sakeshi duka bane,ya had'e fuskan su guri daya jikinshi har rawa takeyi dan yana tsananin san sake dan'dana test din yawunta mai dumin tsiyah "bansan faruwan abunba amman nasan dad'in shi tunran farko daya fara minshi nimah rufe nawa idanuna nayi a zuciya ta nace muje zuwa jasra ne dai ba chanja ni akai bah mai wanan launin da ba'aso ce, *gidan biki sosai ran mamie yake a 6arce ganin ana shirin kai kuwacce amarya dakinta ba haddir ba alamunshi ummah kama hakan bai damitaba ko bakumai ai matan shine kuma yar'uwanshi zagewa tayi tanata hidimanta yayinda kaninta kita jajanta abun iyah kam haddir yasha zagi. Taimai Allah ya 'isah yafi cikin cokali har kuka tayi wai tausayin jasra takiye yanzun yaje ya kai yar' mutane inda ba maijin ihunta balle akai mata dauki, Haka tai matan baffa murtala wa'inda suke sa'anin iyah dan ta farkonce ta girmita kuma Allah yai mata rasuwa.ba wanda ya ishita kallo jira kawai takiye baffah bello ya shigo gidan ta kaimai kurafinta. Haka aka kawo yaran daya bayan daya tana samu albarka da fatan zaman lfy mai daure wa sanan da ita aka kai kuwaccen su sanan ta tasasu su wace wai gida daya ba mai kwana dasu baiwar Allah Fatima tachan da wanchan mai halin mutanan farko..... Wlh na gaji typing ba dadi manage pls 17/02/2022, 12:58 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 101 LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? Naeymatu musah "Minah da kyar ta iyah kai kanta gida kuma tun a hanya take niman wayan a rufaida a switch off. Tsaki taja tana mai sake daukan alwashin ganin bayan wanan mai kiran kanta matar haddir sake hasaso fuskan jasran tayi tasan bayan haske ba abunda zata nuna mata indai ankan abunda maza ke sone. yar'kwafa tayi tana fatan Allah sa jasran ta zauna akan maganinan da tafi kuwa farin ciki dan malam ya tabbatar mata muddin ta zuba maganin nan kuma jasran ta zauna akai to zai lalata mata matancenta ne,yanda haddir bazai ta6a jin dadinta ba har abada,numfashi ta sauke tana fatan Allah yasa haka ta kasance, Amare" Dukansu kuka sukeyi inka dauke hajara da ba wanan ne a gabanta kawai tana tunanin inda ya haddir ya kai jasra bata tare tareda subah jin motsin ta6a kofar dakin data yine ta d'ago kai ya jafar kauda kai tayi da salama ya karasa ya zauna bakin gadan baice mata kalaba ya mik'i yai toilet yai alulah salaya ya shimfid'a yata sallah saida yai lafilan godiya ga Allah sanan ya jawo ledar daya shigu da itah fresh milk yasha kawai ya kuma ya wanke baki ya nima gado yai kwanciyarsa, Ya barta da baki bud'e dan duk tunanin ta zai nemetane ta mai tujaran da aka zugata akanshi, "Hafsat" Sai kusan 12ma ta wuce taji motsin hilal din inda tunanin ta ya tafi akan makumar auran su da hilal din bai nemita ba dan haka ta juyah ta gyra kwanciyanta tana fatan Allah ya duba lamuranta zatai iyah kuk'arinta na ganin tai mai biyyayyah. "Safiya itah kam tare sukai alulah kuma sukai sallah nunah godiya ga Allah subu'hanahu wata alah, Sanan bai tsaya jikinriba ya raya maso wanan daran cike da soyyaya, "Haddir" Sosai zaman kujeran ki niman ga'garansu dan baima ta da wasa ba gurin nuna zalamarsa a file na san shan bakin nata ba, Ba wani Jan aji ko'nima na bashi hadi'n kai fiye da yanda yai tsamani dan yai nasaran zura hannushi daya ta kasar rigata cikina ya suma shafawa a hankali har'zuwa marata gaba daya jina nakiye duniyan na juyamin tsaban yanda nakijin kai hannuna na maida kan wuyanshi da kyau yayinda ya sake samun balance din yin sama da hannushi zuwa tagwayena zan'iyah cewa yanda ya chafke na damanshi na dauka tsinke min shi zaiye sanan muka sauke a jiyar zuciya a tare so yake ya fiddo so ya gansu ido da ido girmansu tsarinsu da kuma cikarsu kara lumshi idanu sa yai sanan ya zare bakinsa cikin nawa yana mai shinshinan wuyata zuwa kirjina sosai jikina ke rawa dan salan yana Neman fin'karfina, Sauka na fara yink'urin yi yasake matsine.a hankali cikin san ya sakeni nace mai cikin watah muryanda in akace ni nai magana da itah zan karyata irinta wacce ta shikara a barikinan na jah yaji sanan nace zanje toilet ne shiko kaman sakarai ya hau juyamin kai alaman Kar'in tashi ganin haka ne yasa na fara lalla6ashi a hankali dan harga Allah ina tsoran ya farmin a wanan yanayin da in baka sanshiba zaka dauka abige yake nace to tashi muje daki ba musu ya d'agani sanan ya sake janyuni jikinsa cikin yin rau'rau da ido nace toiileetttt zani! Fah wani d'an huce ya sake mai kamada zaki kashine yace to cikin sanyi da kuma shauki, Ina ganin ya sakeni dan zugah gwaiwa ta hau'kaya na sukunya na zare wando jikina na jefamai itah na juya ina kar'kad'a mai jiki sanan nace kagani -kagani kwalelanka na ruga daki aguje na maida key na barta ajiki, Numfashi na hau saukewa akai'akai kai kace wacce taga corona virus ne ido'da ido, Gado na fad'a ina maida numfashi gaskiya ya haddir karshine, To wai su maza haka suke ba kunya ni na dauka ma na ishi ya haddir kallo ne balle har yanima wani Abu ajikina.wani saban folder zan bud'e in aje moment din'mu na dazun, Basan dalibah amman haryaxun inajin felling din touch dinshi a jikina bayana kirjina kai a ko'ina indai ya kai hannushi nan lumshi iduna nayi gamida Jan bargo, Haddir tunda jasra ta wuce ta barshi a zaune kaman status bai motsa ba llah mamakin da kuma al'ajabin daya cikashi gashi maranshi ya kulle mai sosai tabban sa na kasa ya taune a hakuri sosai dan harya fasashi sanan yad'an sami sauki, Ta gudu kinan yanzun shine ya zama abun playing dinta kumai? Kashi shi taki sanyi? Tasan tsawan lokacin da ya dauka yana fama da kanshi, Rumtsi ido ya sakeyi har'yanzun bai bar jin tested din bakinta ba,lasu la66ansa na sama yayi da ya bushi, Tunda yake bai ta6aba sai akan ta taku san da haka, Tsaki yaja yanajin wata muguwar filin na tasu mashi mussanman tuna yanda yaji kirjinta a hannushi, Tsaki yaja yafi hamsin yana kallan Haddir dinsa sanan yad'an shafa gaban wandan nashi yace a fili sorry kaji aiba zakaci babu ko? bai tanbayan ya kuma ba kanshi amsa bah.ya nufi kitchen dan ya sama kanshi mafita yazu yace dakin nata kaman ya murd'a inko ya shiga sai ya tabbatar da ko a hanyya taga namiji sai hankalinta ya tashi balle kuma gida daya, Tsaki yaja ya cigaba da lala6a kanshi zuwa daki bayi ya wuce yai wanka da ruwan sanyi sanan ya kwanta barcen wahala ya dauke shi, Asuba" ta gari angon yar bakah, "Iyah" Tunda asuba iyah tai isa kofar baffah bello ta baya tunda tasan ana taru bazai fitah ta ainihin kofah ba duk sanyinan haka iyah taja kujera ta zauna zaman jiran dawo wansa masallaci. Kusan minti goma da zamanta saiga baffah bello da charbi a hannushi tunda ya hanguta yai murmushi kawai dan yasan kwanan zanchan ya kanyi mamakin idan tace tafi san haddir a duk jikokinta amman gashi yau yaga alaman ba haka bane, Sallama yai mata bata amsa ba tace wai bakaji haddir ya sace jasra bane? Subuhana'lilahi da yaushi dan'majina taja sanan tace tun jiya gun walima shine haryau to muje inraki daki sai insami usman da kuma abdullahi, Kai ta gyd'ah kuma yaki ko kunna wayan sa balle asan abinda yakiso jiya har zagi nasa jafar ya ban na mai ta waya wai zaije inya kunna wayan, Da eh baffah bello k amsa mata harya bud'e mata kofar yace mama kishiga ki kwanta yau insha Allahu zaki gansu kai kawai ta gyrda tana yin gaba, Ummah kuwa koda taje mikah ma abbah abince take gayamai abunda ke faruwa sai dariya kawai da yayi yace ya gayamin daman bazai zauna anan bah dan in sunzo sa ringa sauka kawai yana nan cikin Kaduna but ya gayamin ya gama ciki duk wata pepper yai accepting zaiyi aiki dasu shine a jiya bayan daurin auran ne suka turu mai da visa, Yaya kuma yace ya gaya masu yana da mata yace ba matsala zai mata visa kawai nanda sati biyu zasu wuce. Jinjina kai kurrum tayi gamida zuba mai abince tana fad'i bare taje wajan baki' inta sami dawowa to inkuma bata dawo ba saida safe,dariya yai mata tunda taje inda diyarta take shikinan ko, Bata bashi amsa ba illah murmushi data yi kawai. Momyn saudah tunda abun ya faru taita murna da fad'in ai daman ba saban abu bane haka suka tsara wai su marasa kunya maganganu taita sake marasa dadi dan harda cewa wai kilah ciki yaimata akaje zubdawa aiko ran mamie ya 6arce tace to ai dadin abun ko da' suka Haifa matanshi ne dan ba zina sukai bah da shiddu kuma sun shaida. Da kyar dai aka samu wutan ta lafah har aka kai amaran dakin su lfy, *safiya sosai ya Omar yake nan'nan da ita dan shi baisan da bakinda zai godimata ba dan ta gama mai kumai data yarda dashi,soyyaya sosai yake nuna mata dan'ko kudah bazai so ya ta6a masa itah a wunin yau bah, Hilal* Ko da yadawo masallaci a falo ya sami hafsat tana dan'kara gyra fillos din kujerun da share dakin bai sallama ba dan bai dauka zaiga hafsat din anan bah, Dan duka'wa tayi ya hilal ina 'kwana kallan sacan biyu yai mata sanan yace lfy lau.yana wuce wa dakin shi.dabas ta kuma ta zauna lailai dole ne tai waya da jasrah, * Jasrah* More comment more typing....... Diyar alkali 17/02/2022, 12:58 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 102 LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈπŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ? Naeymatu musah. "Jasrah, Sai da misalin karfe 10 yunwa ta tadah ni zaune, Dan Jim nayi sanan nai mik'ah ahankali na sauka a gadan na wuce toilet duk jikina ba dadi, Wanka nayi da ruwa mai zafi sanan na dauro towel din dana daura jiya doruwan kayan na bud'e ban sami dan'safa-safa yau kawai na dau:wata jar abaya na jubah abayan irin mai shape din nan ne,tai min kyau sosai ni a situation din danike ciki nafi bukatar abince dan hakan pant dina Dana wanke jiya na maida, Ahankali naje jikin window na leqah motah shi na'nan cikin sanda na bud'e kofata na fice inajin mugun sanyin carpet din na ratsa tafin kafata, Bakuwa a falan fan haka na lalla6a nai kitchen store na bud'e kwalin indomie na ciro biyu na kuma kitchen ina Allah Allah ingama bai fitoba. Agurguje na kunna gas na dubu wata small pot a kasan wardrobe's din kitchen din freeze na bud'e ba kumai sai ruwa sai na kuma na bud'e freezer ba laifi na sami kife da kuma albasa sai tarugu ba tumatir ai da sauri da dauko so bayan mitin shabiyar ai ta kammala, Plate and spoon kawai na dauko sai ruwa na kuma falo na ajetah a 2siter zan zauna kinan naji karan bud'e door dinshi ai da sauri na tashi jikina na rawa ban'mata abun da yafaru jiyah ba, Bai kallan ba ya wuce ya dau'plate din indomie na ya kuma 1siter ya zauna. Cikin rawan muryan nace ina kwana bai amsaba bai kuma kallan bah, Nace ehmm daman nawa ne,nanma ba amsa a nitse ya fara cin abince nikuma ina kallan dugayan yatsun kafanshi da sukai jazur dasu jamfah ce ajikinsa ta wata danyar shaddah blue gaskiya ba karamin kyau yai mai'bah; sai zubah kamshi yakeyi kwariwa yayi ya fara tari garin in'dauko mai ruwa ne na manta Ashe na bud'e murfin dazun ruwan ya kware kan kujeran nan taki ko hayaki ya turniki' dakin baya naja na kuma kitchen na dauko wani ruwan na bud'e mai amsa yai yasha sosai, Sanan ya dan'dago yace mayyah kawai kin kafeni da Ido "cinyine zakiye? Haushi maganan ta bani dan haka cikin subul da baka nace Tass kuwa,Ashe yaji kallanta yakeyi gaskiya ya yarda da maganan fahad black is beautiful, bakin nata ya kallah yanda take wani moi'moi alamun dai ko zaginshi takeyi ko kuma tana mai Allah y isah, Tsaida idonshi yai akan kirjinta yai saurin kauda kai Dan shi kadai yasan wuyan da yasha jiyah, Maidawa yayi kan kujiran mai kika zubar anan ne? Dan'dago da kai nayi jin yana tanbayata" ba kumai" Baya na kuma na nemu abun goge-gogen Dana gani a kitchen, harzansa hannu a zuye ruwan hannushi sanan na gobe kujiran tas,. Kallona ya kumayi sanan ya daure fuska yace waike baki sa kayan ne? Tsai nai da idona cikin nashi kauda Kai yai sanan na kalli kaina nace to bakai bane bah ban dauko kumai nawaba fah wanan ma a Chan na ganshi, Size nawa kike sawa? Tsayuwa ta na gyra nace ai kawai indai duguwar rugace karta kai wanan tsayi, Basuba yan'ciki" Kallan shi nafara kaman wata sakara nace yan'me? Yace yan'nan yai maganan yana pointing din kirjina da hannu,mamaki ya kamani nace to ai'sai kuma nai shiru.shi baisan kunya da kuma tsoran abunda ya faru tsakanin mu jiya yakasa wuce a guna ba, Shine yake min wanan tanbayan, bance kumai ba na juyah kitchen inajin sa ya rakane da idanu,ajiyar zuciya ya sauke tun daya fita masallaci yai sallan asuba yaga wandosa data sa jiya ta wurga mai shi ya dauka ya kwanta rungume dashi barce ya sake daukansa, Jiya ba alwashin da bai dauka akanta ba amman tunda ya ganta kuma zuciyan shi tai mai sauke, Baisan mai yakeji akan jasra ba. Ya kuma san ba so bane, Sha'awace kawai,tsaki yajah yana mamaki jasan to kudai itama irinsa ce, Jin'motsin futuwan tane ya sashi daukan key yafita gidan gaba daya, "Wayarsa ya kunna message ne kala-kala bai duba na kuwa ba ya kiran layin baffah bello bayan sungaisa ne yace mai yana hanyan zuwa gida ne,to kawai yace mai dan suna meeting ne a lokaci, Yana yin horn maigadi ya bud'e mai gate tare fadin kagah ango mijin amarya madubin ahalin abubakar fari,Allah ubangiji ya bada zaman lfy, Horn kawai yai kara mai alaman amsawa, Direct part din mamie ya nufah, Bakin daki falan ya gaisar sanan ya wuce sama gun mamie inda ya isketa dasu Anty zulaihat sai kuma yayye da kanin mamie bayan ya gaida sune kuma ya dan kalle mamie data had'e rai, Dan dukaw'a yayi ya kama kunnanshi mamie k da'go k kanlan mana kinje da'nmaatsowa yayi yace bazan karaba kuma nanda 1week zan dawo da itah, Cikin yanayin fad'a tace kafusan kullum ka 6ata min rai ko kasa a6atamin ko? Da sauri ya girgiza kansan kaman wani yaro ah'a mamie tah,tom.ina ka kaita? Wah? Bansani bah murmushi yayi kafin yace tanan kwalau yanzun ma gaishiku nazuyi sanan indan daukan mata kana'nun kayah,, Kawan mamie ne tace to zulaihat ke kar6e key keji ki dauko mashi kayan Shikuma yaji ya gaida dagin matar tashi, Maza kajek kanima ko jafar ne ya raka'ka ki kuma zulaihat keje ke kwaso abubuwan da zata buk'ata harda sak'o nan,to tace tana mijin dadin a ranta na ya haddir din ya kusa zuwa hannu,. Yana fita ya kira wayan fahad bayan sun gaisane yake mai tsiyan wai tunda yasan abun ke tsakanin cinya d cinya shikinan kuma anbani,dariya kawai yai baice mai kalah sai tanbayan mas'ud dayayi pls kai mai bangajiya owk a haka sukai sallama sukai ya katse kiran wayan jafar yaita Kira a kashe, Tsaki yajah ya nimu number jameel bugu biyu ya dauka saida ya gaishishe sanan yace kana inah? Ina gaida ah'ina part din ummah owk maza kazo ina jiranka wajen part dinmu, "yana dan nishi ya iso ya gani maza dubamin ko jafar na'nan,to kawai yace ya nufi chan bangaran nasu inda part din jafar ne a farko saina Omar saikuma na hilal na haddir ne chan karshi,. Knocking din kofar part din yayi hajara data tasa breakfast din da iyah ta aiko ma kuwa dashi masa ce da miyar ganye sai kunun gyrada, Bai mata magana ba bayan gausheshi da yayi ya amsa da kanshi ya shiga kitchen ya dauko' plate da cup ya zuba abinshi yaci yai nak sanan ya kuma daki daidainan ne kuma jameel ya bugah kofar ganin jameel yasata matsa baya bai zauna ba ya gaishita yace ya haddir ne ya aiko ne wai yana niman ya jafar owk kace ya shigo yana chan waje gurin haraban motoci tasu ya shigo ta Ganshi kuma ta tanbayeshi inda yakai jasra, Kuma tayi daki tai sallama bayan ya amsa ne tace ya haddir na kiransa a waje, Da to ya amsa ya fita agurguje yashirya sanan ya samishi bayan sun gaisa ne kuma yai mai rakiya duk cikin saure dan baisan si hadu da iyah, Ya kuma gun mamie nanma ya samu duk ansa kayan a motah keys din kawai ya amsa ya fito mamie na jaddada mai ya gaida mata da jasran da to kawai ya amsa ya fito ya nufi motah, Yana zama yaga uban kayan da aka zuba a back sit din, Kwafa yai sanan ya nufi hanyan gidan, "Jasra kuwa tun bayan futanshi gida wata indomie ta daura sanan tai nak, Kafun ta fara rage ma kanta aiki shara tayi sanan tai mopping din gidan cikin, Daki ta kuma ta gyrah ku'ina kafin ta kuma falo tai zamanta tsoro ya hana mata zaman a kujiran nan dukda ta sake gogewa ko minti biyar banyi da zama ba naji kasan motah shi kaman in kuma daki amman na daure na zauna, Ciki da jin haushin yawan kayan ya bud'e murfin motan jakane manya biyu karamin daya kwaso-so waje yayi sanan ya rufe motan ya dau'kayan chan ciki naji sallaman shi nimah a hankali na amsa da walaikumu salam,kayan ya wurga akan'kujera kayan dayan jakan suka watse,inners dinane a ciki kalan kyan ya hauyi sanan yajah tsaki yace kayan waye wanchan nimah kuma cikin shan'mur nace nawa ne dan nida hafsat mukaje muka sai kayanmu,. Kallan watah light purple din breziya yayi mai girma sosai sanan ya kalleni yace ina zaki kaiso? Kallan kaman ya na'mai" matsawa yayi zazzage kayan ciki duka sanan ya fara dagasu da yar'yatsarsa manuniya yana kallansu ya dago pant dinna yace har wanan na sake jijgamai kai inajin tsigar jikina na tashi ganin yanda yasa dayan hannun yana dan'zagaye tsakiyar pant din wani nishi ne ya kwace min mai karfin gaske, Kallo na yayi da sauri na kauda Kai na inajin tsoran yanayin dake taso min, na wani irin masifaffan felling na ya kuma kallona yace duka suna mike? gyrd'a mai kai kwai nayi alaman eh, Baice kumai ba illah hannuna daya kama ya mikarda ni.dayan hannun kuma riq'e da pant&bra ba musu na tashi tafiya muka fara yayinda na rin'k'ajin kaina kaman wata tsuntsuwa sai shawaage Kaiwai nakiye kofar dakin shi ya 6ud'e ya maida ya rufe...sanyin dakin da kuma kamshin dake zubawa ne yataru ya karama yanayin danake ciki karfe, ji nake kaman in kamushi intura kanshi cikin kirjina ko zai hana yanayin da nakije tasire, Had'ani da kofar yayi yana kara kusanta kanshi dani yace meyeeee.....ya wani jah maganan ban iyah kumai sai idona da suke motsawa kawai ganin hakane kuma yasa hannushi ya zuge zif din abayan da ke jikina ta gefen kafad'ata ta dama ya sa hannu ya sulmiyye rigar kasa gaba daya.....cikin rawan hannu yakai shi kan kir... Diyar alkali 17/02/2022, 12:59 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 103 LAUNI NAH πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Writing and story By Naeymatu musah, Special tanks to all lover's of the book,and your BINTI the writer of MU'TAGWAYE NE, *cikin rawan hannu yakai shi kan kirjina, da sukafi daga mai hankali a koda yaushi,numfashi muka sauke a tare yayinda ya haddir yaji hannushi ya sauka akan abunda tunda yake a rayuwanshi bai ta6a koda ta6awa bane sai akanta, Idano ya kawo ya zuba musu mussaman yanda numfashinta ke fita da sauri yaba da man da kirjin ke yin sama da kasa, Miyau ya had'iye cikin kwacewan muryan yace zaki gama dane'ne? Kallan rashin fahimta inda zancen'sa ya dosa nake mai,saurin sakina yaye ya juyamin baya. Gabanshi na matsanan cin bugu, Wai daman haka zama da mata yake, Idanuna na zuba ma bayan'nashi inajin kaman in jawoshi in rumgume ko zanje sauki'n abinda nakije, Duk'awa nayi nai sama da rigata na bud'e kofar na fita ina maida numfashi,dabas na zauna a falo gaba daya banjin karfin jikina kirjina na kallah kaman yanzun ya ruku'munsu lumshi idona nayi ina dan'lashe la66ana dasuka bushe, Na tsinkayo muryansa yana fad'in ke jasra maye haka nashi uku, Ke tashi daga ta6aki in gani da gaske wa'inchan kayan nakine sai ke kuma kaman wata yar'maye? Idanuna da suka karayin kasa sosai na zubamai ina kallanshi har idona ya sauka akan haddir dinsa wanda duka boxer da tareta bai hana ni ganin yanda tad'an tasa ba,magana yaketa min amman kwata'kwata yaga hankalina bashi akanshi ya dan bi inda nake kallo idanunsa ya d'an fiddo ganin inda na zu6ama ido,daure face yayi yace jasra ya fad'a da karfe har'yasa na tashi zaune ba shire mai kike kallo a jikina? Nima kallan nashi nayi nace me''me kuwa,ba abunda nake kallo,tashi k ban guri jarabbabiya kawai, Sum-sum nai ciki ina mamakin ya haddir wai nice jarabbabiyan to shi meye,? Kwafa nayi ina fad'in kayi da yar'halak. Toilet na wuce na watsa ruwa sanan na fito simple din wata atanfa ruwan hoda nasa sanan na nufi kitchen, Hilal, Hafsat tunda tai breakfast da safe ta gama aiyukanta still hilal bai fito bah,zaman kadaice ya dameta dan haka ta kira wayan Anty hajara bayan sund'an gaisane tace Anty nakira kine dan inbaki shawara wlh inhar kika biyema san zuciyan ki wlh bazaki cigaba bah wlh ya haddir dai kinsan ko mata sunk'are wlh baki isheshi kallo bah? Hawayan da ya zubu mata ta goge tace shima ai ya jafar din shareni yakeyi? To zai kulaki ne kimai rashin kunya wlh nasan ya jafar bazai ta6a wulakantaki bah saidai ke ki wulankata kanki,ajiyan zuciya tayi tasan gaskiya hafsat ta fad'a mata ba ishenshi kallo tayiba inta biyema momyn su kaita zatayi ta baro.dan da farkon zaman Anty izzatu ta zugata sosai daga baya ta watsar ta kama mijinta, Dan numfashi ta sauke tace ya kk kema? Dan Jim tayi sanan tace to mai zance kinsan ni banda matsala dashi shine kawai bai sona.itama idanunta suka tara ruwa tace ko kallona bayayi Allah nagani zanmai biyyaya iyah gwargwadan iyawa har'zuwa lokaci da zai sake ni, Sosai suka lallashi juna daba ma kuna shawarwari,tun farkon fara wayan su ya fito harzuwa yanzun,sosai yaji kunya ta kamshi har'itace take tunanin kyauta tamai amatsayinta na kasa dashi sabanin shi da gaba daya makaman yakan haddir da yai damaran daurawa cikin sanin jiki ya juya tunkafin ta ganshi. Jafar, Tunda suka rabo da haddir ya kuma part din su bayan sun gaisa da baki ne ya shiga ya gaida momyn nasu bayan yafitu ne zaynab mai binmai ta biyushi ehmm daman nace ko kasan inda gidan ya haddir yake ne? Eh yaya akayine'eto daman sakon jasra ne nakiso inkai mata' dan Jim yai sanan ya tanbayeta yashi zata kuma ne tace sai gobe tace Allah ya kaimu ya kaita ta gidan. Hajara bayan gama wayan datayi da kanwan natane yasa taji sanyi ta dau'danmaran gyrawa ko ba kumai kartai biyu babu,shiyasa ta shiga tai wanka sanan tai kwaliya cikin wata bakar abaya ta kuma falo ta kwanta kan doguwar kujira,tana wayanta yai sallama ahankali ta amsa mai sanan ta gaidashi dan'kallanta kurum yai sanan ya girgiza kanshi ya wuce ciki yai wanka ya dan mik'e a gado, Haddir* Koda ya shiga motah kasa tunanin kumai yaye sai na jasra idanunta ya hasko sanda suka wani kankance kaman wata yar'maye murmushi yai yana maijin kanshi wasai,shima kallan kanshi yayi yana mai kallan haddir din nasa hannu yasa ya shafo yana maiyin murmushi yace hmm dan batasan yanda kake bane shiyasa take min wanan kallan kwafdin, 17/02/2022, 12:59 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 104 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Writing and story by Naeymatu musah (Ummuh amrah) *waiguwa nayi ahankali na sauke masa idanuwa na masu matukar tasiri agareshi, Kauda kai yai yawani jah yaji...zoki jira ingama ki fita da kayan, rausayar da kai nai' kurum na dawo na zauna ina kallan yanda iska ke kad'a labulen dakin...ahaka yagama na kwashi kayan nakai kitchen dakina na wuce wardrobe dina nasake gyarawa inajin haushi yanda nah turarukana ko,daya tsaki najah gaskiya gobe zan rokishi ya ban aran wayanshi ko kuma yasiyumin, Toilet nashiga ban watsa ruwaba ganin akwai sanyi yasa nai tsarki nai brush na fito time na kallah karfe 10:30pm yasani fadawa gado ciki da tunanin ummah ta da kuma abbah,sai iyata muyi fad'a mushirya ahaka barce ya suma daukata naji kaman anatashi na d'anyi mik'ah sanan na bud'e idona ya haddir na fadah inah kara Jan bargo ke tashi ki had'omin coffee cikin yanayin barce nace ba kayan had'awa fa, Akwai nasiyu dazun. Badan nasuba na tashi Shikuma da daman bawani coffee kawai yakasa barce ne yashi ya shigo dakin natah, Har'najuya na kuma wuce shi da sauri dan banjin zan'iya yin kumai ban rage marata ba,da kallo yabine ganin yanda mazaunaina ke kad'awa yashi sauke ajiyar zuciya kaman wani maraya da yarasa uwarsa,gaskiya tana kashe shi"kumai nata Taffy ants, magananta" murmushinta iduntah,dan murmushi yasake yana shafa yar'suman kanshi,ya nufi falo. Saida na magama abunda zanyi sanan na fito ban tsayaba na wuce na had'amai abunda yasani sanan na gyara gun, Remote ne a hannunshi yana rage k'aran tv wayan shi tai kara alaman kiran. A tare muka kalle time 12 ajemai nayi nasamu kaina da kasa kumawa saina ga da waye zaiyi waya cikin wanan daran, wata kiran ne ta sake shiguwa again dan'jim yai sanan ya dauka video call ne dan haka baya yada'njah minal yafad'ah muryashi na rawa meye haka daga ciki naji muryan ta tana fad'in haddir naba kaina kaq'e to mai kake so'inmaka dame wanchan bakar ta fine? Kara gyrama wayan riqo yayi sanan ya cigaba da kallanta ba kumai ajikinta sai pant gashi sai juya jikinta take ta shafanan ta shafanan Shikuma ya wani kwakumi wayan,cikin sauri ya kauda Kai yan kefe wayar kan kujera,kallan shi nayi naga ga badaya yanayisa ya sauya to mai yagani? Tashi nayi na nufi daki zuciya ta a cinkushi da mace yake waya sai ya gwadawa kuwa banda daraja a gurinshi tunda har'ya iya kawumun wata karuwa wai friend dinsa kwafa nayi sanan na bud'e kofata na bugashi da karfe, Sai a sanan ya dago gaba daya idanunsa sunyi jazur dan tsabaragen yanda yakeji inhar bai sami mace a yauba kumai na iya faruwa daman da abun yake kwana yake tashi, A hankali ya miq'e ya dau'wayar bai kara marmarin kalanta ba ya disconnected din kiran a daddafe yakai kanshi daki duruwan gado ya jawo ba sauran tablet dinshi numfashi ya fara saukewa ahankali sanan ya wuce toilet ruwan sanyi ya sakinma kanshi sanan ya d'an sami sausauce ko mai bai shafaba wani wahalanlan barce ya kwasheshi yana reqe da haddir dinsa gam, Jasra gaskiya inda kishin sosai kodah bai sona ai'ne ina sansa ahaka barce ya daukeni ina mai shan'alwashin cinma duk wacce keniman shiga rayuwan mijina mutunci, "Da misalin karfe 11na fito sanye da T-shirt red colour half shoulder dakuma blue din wando, Bansa hulaba kaina dayasha kitso na daure da rimbom direct kitchen na nufah breakfast na daura mana da saure dan in samu in gyran falo kafin ya fito dukda da haushin na kwana amman na yarda da magana Anty zulaihat da tace iya nisa da Zan'bada a tsakaninmu iya time din wasu zasu sami daman a gurunshi kenan,shiya ban kwarin guiwa na tashi akan san fara gyran space din Dana bare, Nagama shirya kumai sanan na wuce falo nagyra shi Tass sanan na wuce dakinshi, * Jafar* Yauma bai raba daki ba amman kwaciyarshi yai yabata baya. Saida tagama duk abubuwanta sanan ta kwanta tana kallan bayanshi ahaka suka dau'tsawan mitin ishirin shi ya dauka tayi barce itama haka. Yana juyuwa sukai ido hudu bai kauda Kai ba itama haka sai kallan junansu kawai suke,baice mata kumai ba shi ya dauka sanyi yahanata barce bai shawara da zuciyashi ba kawai ya jawota ya rungumi ajiyar zuciya duk suka sauke sanan kuwa ya lumshi ido, Saida misalin karfe 8tafito cikin kwaliyarta mai daukan hankali tana sanyi cikin watah atanfama tacikin kayan akwantin su,blue ce dan haka ta haskata sosai saida ta kimtsa ko'ina sanan ta zauna zaman jiran fituwanshi, 8da minti 10ya fito sanye da jallabiya fara kal, Tuzali taida hafsat data gahje da zaman ta hau'goge tv ganin yar'kuran dayaye ya hilal inakwana'karasowa yai har'kusa da it'a sanan yace lfy lau yar'kanwata iyan bata Kawu abince bane yau? Cikin dan juyah ido nace ta kawo yana dining owk muje ki samin, Gaba ya shiga na bishi a baya kujira yaja ya zauna na zuba mai kunu da alalan da akawu,sosai yace ganin inata kallanshi ne tashi fad'in hah'dan kallan shi tayi alaman bata gane bah sanan yabud'e bakin shi dariya kawai tayi taja plate ta suma zuba nata, *dakin shi na nufa ganin 11am taye yasani yin kun'dunbala na tura kofar da bismillah naga ta bud'e ciki kinan cikin sake karema dakin kallo na wuce kofar bedroom din, knocking na fara naji shiru dan haka a hankali na tura kofar nashiga wurga ido mutum na haugo kwace a cikin bargo da sauri na karasa naja bargon rawan sanyi yakeyi sosai subuhanal'lahi ya haddir baka da lfy ne cikin dauriya ya bud'e idonshi dan ji yake kaman za'a tsinke mai Mara gawani Abu daya dunkule mai a Mara da sauri na haura gado cikin san hana hawaye zu6o nace ya haddir baka da lfy ne? Ido kawai ya zubamin kaman zai cinye danye ya haddir na ruqu hannayanshi cikin nawa hawaye na zubumin ka tashi kaji,, Ina tashi ke zaki kwanta? Bangane ma'anan tabayanba amman haka nace mai eh, Jawoni yai na hayeshi har'saman kirjinsa gashi ya riqeni da kyau jikinshi rawa yake ya haddir bare inkira ya jafar ko baffah bello kaji,, Numfashi yaja sanan yakai kanshi wuyana yace basu da abinda zasu bane jasra,ganin yanda jikinshi ke kara rawane yasani rumgushi da kyau nace zasu kaika asibiti kasamu lfy,,,, Dafa maranshi yayi sanan yacize le6e jasra marata zata fashi kitamakamin kafin in mutu insan yanda aure yake kinje, Jin ya anbace mutuwa yasake rud'ani ya haddir ka fad'a duk abunda kakeso inhar yazama malakina zan mallaka makashi,kaitsaye ya nuna ne....dukda inacikin wani hali bai hanane jin abun wane ire ba, Nikuma ya haddir mai zanma? Ganin kaman idanunashi najuyawa ne yasani saurin cemai na ammence. Bansan ya akaiba ba ganin kawai nayi nakuma kasa Shikuma ya kuma samana cikin matsanancin saure yake fatali da duk wata sutura daki jikina wasu zafafan kisses yake bani masu zafi dayasani tunanin anya shine akwance baida lfy ganin yanda yake sarafani dakarfe wasu lectures masu zafi da wuyar mantuwa yake bane kuma nan take kwakwalwata ke dauka,kirjina kuwa bai raga musuba sunsha murza dan duk wata basirashi saida ya karesu akan nonuwana ahankali wasan yafara kumawa kan'marata zuwa kasana sai naji abun yana niman sani in'rasa na tsuwata sosai yai wasa da gurin yanda zai sami hanyanshi dakyau nakai makura dan san ganin abunya kasance duk wani go ahead na bashi sosai yake mamakin irin ruwan da yarinyar ke fiddawa addu'an yafara karantuwa azuciyanshi a yanda ya ware cinyuyina da kyau sananya hade bakin ya kutsa kanshi........ Diyar alkali ce 17/02/2022, 13:00 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: LAUNI NAH πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ 105 *cikin matukar razana da tsoro nafara tureshi da karfe ina fad'in ya haddir kaima Allah da annabi karka ketamin haddinah ganin nasaka tsayawa guri dayane yasashi zubamin idanunsa dasuka fara tara kwallar sha'awa sosai nakita juya jikina agadan"hannunsa ya zuru ta haa6ata ya riqo fuskata dakyau cikin yanayin sanyi gashi jikinshi sai tsumma yakeyi ya kara matso da fuskan sosai yanayin da suke ciki na kara daga mai hankali amman baisan yaimata ta karfe yafiso ta amshi shi da kanta yanda kumai zai zo musu da sauk'e, "Tsorona kikeji? Lumshi idona nayi ganin yanda yake wasa da kasana" jas''''''raaaaa ya wani jah sunnan banda bakin da zan iyah amsa mai yacigaba da fad'in bakiso ne,kai na gyada mai, Yar'mushi yayi sanan ya cigaba da rauna na duk wasu gabbaina da jijyuyin jikina, Ni'ina sanki jasrahhhhh" "Luuuuu nayi da idanuna ya haddir zai kashine da salansa kinji" Idanuna na kuramai sanan na mirgina kai nace ah'a ya haddir ba ni'kake' so jikina kake so? "Wani huce ya furzar mai zafi sanan ya kara min rumfa sanan ya dago habata dan ina iyah jiyu yanda numfashi shin ke seizing,. " Jasra" yai maganan da wata sansanyan muryan mai taushi inhar nabarki ayau rayuwata tana cikin wani hali nakai makura nasan kasan cewa da mace, Kara gyrawa yayi dan har yanzun yana samana amman bai sake nauyinshi ba, Gah haddir karama daketa faman haniniya a tsakanin cinyuyina rutse idona nayi gam,dan da yagogeni sai inji ina niman watsarda makamaina, *mirginawa yayi gefe ya jawo ne ya rungume sosai numfashi muke saukewa a jere a jere kaman wand'anda sukai tsere ji yakeyi kwanan nan za'a yasashi l muddin bai sami inda ya juye abunda ya dungule mai a kasan maraba baijin zai'iya muruwa, Ruwan hawayan daya zubumin ya sa tattausan tafukan hannusa ya sharemin baice min kumaiba yaneme wando sa yasa, Batare da kalleni ba yace kitashi kisa kaya naji kaman ana knocking, Da kallo nabishi har ya shige bathroom ajiyar zuciya na sauke mai nauyi basani ba tsoroni ko kuma hadda tunanin makumata? Hmmm amman gaskiya ya haddir karshe ne, Wai yana so-na"kirjina na kallah wand'anda sukai mik'e da kyau sabidasun sami service din dayakamata, Le6ena na kasa nad'an lasu inajin yanda kasana kemin Motse sosai hard'an rutse ido nakiye A haka ya fito ya samine na rungume folo kam a kirjina, Gashi sai mutsu-mutsu nake da kafafuna a gadan kaman mai neman wani abun yar'murmushi kawai yai dan tunba yauba yasan jasra irin jinsinsa ce, Yaye bargon yaye sai a sanan na bud'e Ido da sauri ya kauda kanshi dan yanayin ta zai iyasashi ya aikata abunda yake da yakenin san gwada mata bashine a ranshiba, idanu na zu6amai bako kyaftawa daga shi sai towel iyah kugu gashi har shatin maranshi ina gani. ganin inda na zubama idone yasa shi fadin aibani nikadai zan cutubah kema kinaso, Ciki da matsananciyan kunya na rutse idona cikida tsokana daban sanshi da itaba yace kinga handsome dan fari ba irinkiba ko? Ya wani kanne min ido daya.kauda kai nayi naji yai sama dani da sauri na ruku shoulder shi da kyau gudun kar'in fadi maza muje kiye wanka su jafar ne da zulaihat a falo, Cikin sauri na fiddo idona dan tunda ya dagani na kasa bud'e so, Ahankali ya juyu dani ina samansa fuskanmu yana gogen najuna kirjina kuma yana saman wuyanshi ahankali ya fara gangaro dani har'zuwa kirjinsa ajiyar zuciya muka sauke a tare sanan kan'nononwana dasukai tsine sosai ne suka hade danashi ganin yanda yanayin yana Neman sauyawa ne yasani zamewa na kwanta acikin kwanme Shikuma ya fitah yana hada banya agurguje nai wanka na fito bashi a dakin amman ga duguwar riganan na gani akan gadan cikin sauri na kimtsa sanan na fito falan, Da Anty zulaihat muka fara had'a ido duk sai naji wani iri amman hakanan na kanne na iddasa futuwa Ashe harda Anty zaynab yayan ya hilal. Zama nayi kusada Anty zulaihat sanan na gashisu,Anty zaynab ne tace ah'a lailai jasra ina wuni dai ko kalla agogo kai na dag naga Ashe har'daya tayi bance kumai bah dan ko breakfast bamuyiba, Ya haddir ne ya fito riq'e da wasu takardu sanan suka fita shida ya jafar, Sai a sanan na rungume Anty zulaihat din nace ba mai sona sai iyah nai maganan hawaye na zubumin ah'a jasra inje Anty zaynab ya haddir dinfa gashi kar fari kikayi. Ni muje ke nuna mana gidan gaskiya yayi kyau sosai ankashi kudi gashi dai gidan baida girma amman ya tsaro, Ahaka na zagaya dasu ko'ina sanan muka yasa zango a dakina breakfast din da nai dazun na kwasu mukace sosai suka sauya min wasu abubuwan sanan Anty zaynab ta fiddo kayan turaruka Dana tsunguno dana shafawa kaya dai sosai taimin bayanin kumai sanan......suka hau main zancen tafiyarmu saudiya jibe.... Diyar alkali ce 17/02/2022, 13:00 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 106 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAH πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah (Ummuh amrah) Masoyan LAUNI nah gah naku.wanan page din sai yanda kukai dashiπŸ˜€ *sosoi abun yaban mamaki tafiya saudiya jibe,saidai in shi kad'ai zashi"ko"dan baigayamin bah, Hira mukai dan na kwada zancen tafiyan saudiya a raina, Wayar Anty zulaihat na dauka na kuma falo ummah na kira bugu uku kuwa ta dauka sallama tayi nace ummah nice, zama umman tayi dan taji dadin kiran da jasran taimata nasiha tai mata sosai sanan suka danyi fita tana tanbayan ta ya haddir din lfy lau kawai tace sanan tace in ummah dan Allah abama saleem wayata ya kawo min, To jasra sadiq na gaishiki yabada sak'oma ajemiki "ehm kawai nace dan nasan inda ya sadiq ne ko dai dadduma ko kuma hijjabai, Salama mukai ina fad'in ta gaida abbah, wayar hafsat na kira Anty zaynab ne tafito zata kitchen dan ta daura wani abun dan mijinta nan zaizo ya dauketa ta kwalama Anty zulaihat kira wai katinta ya mutu kurum gashi sai waya nakiye,dariya nai mata ina fad'in Anty zulaihat din jasra ne fah,ganin an dauka ne yasani fad'in shege nawan ko ki Nimeni ko? Ciki da zumud'i hafsat ta tashi zaune jasra kice? Ah'a kice ya garin ne? Yar'dariya tayi lfy lau wlh ya ya haddir da kuma amarce, Tsaki naja ina fadin wanan saiku.yauwa jasra kinga ya hilala ya sauya sosai wlh amman kinsan kumai irin naki nakuma ye? Mik'iwa nayi na wuce ciki ina fad'in kad'ai kice min ya shigo hannu? Tukunna dai dan bansan ya hilal haka yake dashigen jan'aji bah wlh kaman wani ya haddir, Dariya nayi saikuma wani tunanin ya fad'omin Kaman yanzun abun ya faru Ni'ina sanki jasrahhh", Sake tamke idanuna nayi tuna magana Dana gayamai na jikina yake so ba nibah, Hucen daya sauke da kuma yanda fuskan shi yanu dana fadi haka ne ya dawomin, Ni bansan tunanin ma dazanyi bah"jasra na'am hafsat wai su Anty zulaihat na gidanki ne? Eh wlh dazun sukazo itah da Anty zaynab kice ankawo maki kayan dazaki rikita mana ya haddir tsaki naja. Wai inaso Anty hajara ajiyar zuciya ta sauke to lfy lau yanzun dan ta fara gane abunda ta kwalafa rai bazata samu bah, Anty zulaihat ne ta zagayu ta kwace wayan ta tana fadin in kinye zuciya gobe inganki fa sabuwa dal haba kuna amare kuna cinye mana katin waya, Bata fuska nayi ina shirin yin magana saiga ya haddir ya shigo ashe Anty zulaihat ta ganshi shiyasa ta fad'in haka, wucewa kitchen tayi tana mai sannu da dawo wa.bai amsa ba saida ta wuce sanan nazo nima zanbita ya jawune ya tura kofar dakin shi ya maida kofar ya rufe, "Da kofar ya had'a ni numfashi muka hau maidawa sun'sunata ya hauye yar'blacky nah wanan turaran fah? Handle din kofar na ruke gam ganin yanda yake sake tura kanshi wuyana ni wlh na manta dazun da Anty zaynab ke nuna min turaran ta zubamin kirjina wai inda zan dunga shafawa kenan kunne da kuma wuyana, Ya haddirrrrr" "Ehm numfashi naja sanan nace su Anty zuri'ar na nanfah, Gida zasu wuce dan mazajen su duk suna waje, Barina yaye agun ya isah tsakiyar dakin balle ma ballen rigan shi yaye ya cire shi ya cire wandan ya tsaya dagashi sai boxer lumshi idanuna nayi ina maida kaina gefe, Dan ganin shi danai ahaka ba karamin dagamim hankali yayi ba, Yayinda tsigan jikina duk suka tashi, Jin hucen numfashi shi kusa Dane'ne yasani waru idanuna gaba daya akanshi shima kuma ya kara girman nashi yana kara matso da fuskan shi kan nawa hancin shi yana gogan nawa zaki min wankan ne? Kara fiddo mai su nayi yaja ajiyan zuciya yace Allah Allah jasra kibine ahankali kinje, Kai'kawai na gyrda mai ba dan nagane inda zancen shi ya dosa bah, Muje tooooooohhhh yawani jah to din,kaman wani dan isk....gulma na kekiye ko? bakina na kama yar'dariya yaye sanan ya bud'e min kofar ban tsaya wani jinkire bah na watsa kafafuna waje, Da kyat na kai kaina daki ba kuwa da alaman dai duk suntafe. gado na fad'a ina tunanin shin da gaske ne ya haddir yana sona nakasa yarda da hakan. Na kwashi kusan minti goma a kwance kafin na tashi kitchen na nufa ganin abince mai rai da lfy ne yasani jawo plate na juba naci na kushi, Falo na kuma na iske shi a falan da kayan shan'iska kaman injuya sai kuma na wuce ciki wayan shi yake latsawa dan'daguwa yayi ya kalleni yace akwai abince? "Eh" Samun to nace najuya da kallo yabita shidai Allah na gane ya jarabce shi da kaunan yarinyan nan, Baisan yaushi ba kuma a ina bah amman yanajin a jikinshi inhar bata tare dashi to yana cikin matsala uwa ubah wanan yanayin da yakeji aduk sanda yake tare da ita, Jallof din shinkafan da Anty zaynab ta dafa na jubo mai ba laifi ya danyi yaji, Saukowa yaye daga kan kujeran sanan yace bisimillah kai na girgiza nace nawa, Bai cemin kala bah yajawo abince ya faraci abince yake ci amman fuskata kawai yake kallo nikuma gaba daya ya takuramin shiyasa na yunkura da nufin tashi hannuna ya jawo bashire nayu ganin inda yaimin masuke a cinyarsa, Idanunshi da sukai fice'fice na kallah ya wani shagwabe fuska ina zaki? Tsam nayi sanan nace daki hmmm kinsan da akwai yaji kallanki shike hanani jin yajin amman kice zaki barne? Ehm"gaba daya abun wani ire kimin in'allah ya kaimu jibe zamu wuce saudiya, Duk da Anty zulaihat ta gayamin bai hanani jin zancen wani ire ba to kawai nace ina sake yunqurin tashi ki fara hada mana kayan mu,kai na gyrda idona nasan tara kwalah aje spoon din yaye ya zuyudani ina fuskantashi yace baki san zuwa ne? Girgiza kai nayi alaman ah'a to mai ne'ne inasan ganin iyah,yar dariya yaye yace gobe in Allah ya kaimu yakiji ke kwanan kinje, sosai naje dadin dayace zani inkwa dan haka cike da murna nace tank u, 6ata fuska yaye yace ba wanan godiya nakiso bah la66ansa ya nunamin dariya nayi ina girgiza mai kai kwantar dani yai sanan ya beni ya danne yana fadin inban maiba ba zuwa gida ganin iyah... Diyar alkali 17/02/2022, 13:01 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 107 πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah (Ummuh amrah) "Allah ne yabashi sa'ar damkar bakina aiko sunsha Mirza dan yai abunda yakiso san ransa abunda na lura shine ya haddir Mayan bakine. Inhar yasamu bai ragamusu tuna ranan daya dawo nayi yanda yaban wasu zafafan kisses, Dan kanshi ya saken yana saurin juyawa gamida gyara zamansa wai dan kan inga yanda haddir ya mik'e, " gefe nima'na maida kaina dan banda karfin dazan iya tashi. Numfashi nake fiddawa ahankali sanan nada'n juyu nakai duba kanshi abince sa yake hankali kwance ya barne cikin wani hali, Kumai nashi kyau yakemin birgini yakeyi sanshi"kawai nake, Nasan tun sanda nake iyah kai'kaina dakin mamie yake min kyau sosai lumshi idona nayi inakara godiya ga Allah bayanshi nasan ba wanda zai mallakamin shi a matsayin miji, Yakuma juya kumai kaman ba kumai bah.wani tsananin sansane"yasake tasumin wanda haryasani sake zubamai idanu, Jin'da yai kaman ana kallan shine yasashi kallo shashin da nake dumu'dumu kuwa ya kamani ina kanlan nashi yar'mushi yai ya cigaba cin abince shi, Shi yasani tun ba yanzun bah jasra na sanshi ya dai dauke hakan da amatsayin shi na wanda yafi kuwa fari dan inbai manta ba insuna wasa da yara sai ta barusu ta zo gunsu ta kalle jafar ta kalle umar hakama hilah sai ta tsaida dubanta kanshi, Tura plate din abincin yaye sanan ya dubita inkin gama kallan nawa zan tashi,cikin matsananciyar kunya na sake juyar da kaina gefe dariya yai yana janmin kafa yace anaso ana kaiwa kasuwa wlh kibari ingaje da Jan ajin nan minal tai wuff Dane, "Da idanu na kafeshi jin ya anbace sunan da still ya fad'a ranan hakanan sainaji hankalin ya tashi tashi nayi banko kalle shiba na wuce dakina toilet na wuce narasa ma tunanin da zanyi,wanka nayi na dauro alulan la'asar na fito jallabiya na saka kawai na tada sallah, Ina idarwa na kwanta anan sai barce, Sai guraran karfe shidda da wasu mintina na tashi salati nayi ina tunanin irin barce danai jin kiraye-kirayan sallah ne yasani tashi alulah nasake nai sallah, Sanan na wuce kitchen ina tunanin abincin da zanmana sharp sharp, Ina shiga na iske leddar restaurant akan kitchen cabinet, Murmushi ne ya subcemin gaskiya naji dadin koba kumai ya hutashi ne, Falo na kuma baya!nan dan haka na shiga dakina na fiddo akwatinan Dana tafbata nawane guda biyar ne manya jawo ta farko nayi atanfa ce da shadda,maida itah nai na rufe duk ba dinka'ke ko daya, Daya na jawo shim leshine da materials namma ba dinki ban jawo sauran bah na maidasu na rufe ganin lokacin sallahn isha'i ne nawce nai alulah nai wanka nafito saida nai sallah sanan nashafa mai da kuma turarukan dasu Anty zulaihat sukace indunga shafawa kamshi yai min dadi dan haka nadunga tutullama jikina har inda ba'aceba nashafa abuna dayar ledar mai gumba da Zuma sai dabino na fiddo itama nan naimata cin towo sanan na mayar dan naji zakin yaimin yawa, Ganin wata jarka an rubuta tsumi yasani jawuta dan ko agida ina shanta gun ummah itama kafa kai nayi nasha mai'ieshi sanan na rufe kitchen na nufa na sake take away na a plate bance dayawa sabida kayan Dana lafta ma kaina, Time na kallah karfe 8:30 kawai na wuce daki dan wani jire'jire nake je, Banko sami daman chanza kayana ba nai'dai-dai a gado ba barce nakejiba kawai ban wani jin dadin jikina ne dan haka in juya nan in juya nan, Abun fa yazo yafa fin karfina dan wani damshi damshi na faraji ta kasana yar'finger ta nakai na shafo wajan naji wani ruwa mai tsanti idanuna na kara lumshiwa kawai dan tsaban'yanda nakejin kaina, Ahaka ya haddir yai sallama ya shigo bansan ma ya shigo bah ajiyar zuciya yaja ahankali jin wani kamshi mai sanyi da kuma daga hankalin duk wani mai shakah, Hanguta yai akan gado ta kudundune da bargo a hankali ya karasa ya zauna a bakin bed din, bai zaye bargon ba ya dan'fara kiran sunanta jasrah"jasrahhh cikin mugun yanayin danake ciki na janye bargo da saure rumtse ido yai jin yanda kamshi ya dakeshi, Ina sauke idona akanshi ya sauke numfashi shi likitane koda ba fanne nan ya karanta ba yasan tana cikin yanayin na bukata shi har mamakin irin lfy wanan LAUNI yake,yasan daman lafiyyar mace sai bakar fata, Idanuna dasukai wani yalo-yalo na zubamai ba ko kyaftawa a hankali ya hayu gadan da kyau. Inajin jinshi kusa dani kawai na fad'a mai fad'a mai danai unexpected ne yasa shima ya kwanta batare daya shirya ba, Numfashi na haka saukewa kaman wacce tai tsire, Shigewa jikinshi kawai nakeyi bai hanani bah sai ido daya kawo ya zubamin, yana sake karanta ta, Ahankali yakai hannushi bayanta yana shafawa a hankali yace jasraaah ban'amsaba ya san naji dan haka yace kinsha wani abune? Kai na gyrada mai alaman eh", Lumshi idanu yai dan shima dauri yanshi yafara karewa ahankali nakai fuskata kan nashi ina niman inda zanje la66ansa aiko nai sa'a ban tsaya wata wata bah nahau bashi irin lectures dinda yake bane, Kan kace kwabo na rikita lisafi da kuma wani juriyan shi, "Iya gaskiyata na bada himma dan burina in dainajin abinda nake jikawai amman pressure kara yawa kawai yake gabadaya nagama kunno duk wani dau'sautin ya haddir dan haka bai tsaya watah' wata bah ya kuma samana sosai abun kimin yanda naso dan shima ta barayinshi abun namai dai'dai ganin ko ina kai hannu nakiye Burina kawai yaka inda zan dainajin yanayin danake ciki, Zir'haka ya haddir yai mana sanan muka cigaba a aikin lada.......sanda yazo ida yake san zowa sanan hankali ya fara dawowa amman ina aikin gama yariga da yagama Manage pls insha Allah in nasame time ajima zan sake wani posting,oll i want shine happy dinkun masoyyan LAUNI nah taku a kullum Diyar alkali 17/02/2022, 13:01 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? 108 Naeymatu musah, "Sosai na ban'bance ayah da tsakuwa agun ya haddir da ya dirrzan yanda yakeso tun ina Neman dauke har nai shiru, Sai ido nakawo na zubamai gabadaya bashi a hayyacinshi sanbatu yakeyi sosai inasanki....ina kaunarki Ashe haka aure yake sai kuma yabada kaim'e chan kuma ya hau'fadin wanan ramin zai kashine,washh....yaja yaji shiiiii sai kuma ya cigaba gabda zaikawu kuwa jinai kaman zai rabane biyu, Idanuwa kawai na lumshi tsabar azabar danake jin kaina aciki'kafin yafa saukke tagwayyan numfashi ajere'ajere mirginawa gefena yayi yana mai jawone jikinshi ya kankame kam, Ajiyar zuciya kawai nake saukewa hawayye azaba na cigaba da zubumin, Karkatu dani yai ina fuskantar shi idanu ya kawo ya zubamin na tsawan minti biyu sanan yakai mouth dinsa ya manna min kiss mai zafe akan gishinna'wanda naji wani sanyi ya ratsa gaba daya sa'ssan jikina da ruhina, Zuuuuumatahh'''''''ido nasake lumshiwa hannu yakai yashafu black lips dina dasuka bushe dan wuya, Inaaaaasan''''ki jasra inasan kumai naki LAUNI ki,da kumai mah idona nadan bude na zuba mai su, Jasraaaaah kumai nace ina nufiin har'nan yai maganan yana kai hannunshi kasanan ya shafu gurin daya kumbura rutse ido nayi wasu hawayan nasake zobumin, Jin ya cigaba da shafa wajan ne yasani fashi mai da kuka, Tsayawa yai murmushi ya sakemin mai wuyar mantuwa sanan yace tashi muje kiye wanka kinje, Sauka yai agadan yadan kara hasken dakin sanan ya kalle time 3:40am na dare sanan ya wuce toilet ruwa ya hada mana mai zafi sanan ya dawo daure da towel akugunshi ganin kaman barce ya fara daukata ne ya sashi kumawa yai wanka sanan ya fito ya dagone a hankali ya kwantar dani a kinjinshi kara lafewa nayi ina tura kaina cikin kwantaciyar sumarshi datai luff a kirjin ga damshin ruwa dakuma kamshin turarukan wanka dake tashi, Ahankali ya sauke ni cikin ruwan zabura nayi zan Mik'e da sauri ya maidani yana shafa gashin kaina wani azababban zafine nakije amman hakanan na daure dan bazan iya jure ganin kallan maitan da ya haddir kemin bah, Jin zafin yafara rauguwane nafara jin dadi yasani saken jikina ruwan na ratsani da kyau, Shikuma kallanta ya hauye kaman bai ta6a ganin taba godiya yama Allah daya mallakamai wanan hallitan mafi tsada da kuma daraja agushi baita6a yarda gata dan'farin kakan shi gaimai bah sai yau.... Jin ruwa ya wuceni yasake tara mata wani sanan yabarta tai wanka, Dan kin bude ido tayi Shikuma yaso ta yarda yaimata kumai ne, Dakin ya koma yaga yanda gadan yai kacha'kacha kaman wanda akai yakin badar a kanshi shafa sumanshi yai sanan ya hau gyaran gadan yai mamakin uban jinin da yagani akan bedsheet din dan haka hankalin shi ya tashi kardai azo ya 6ata raminshi, Yunkurawa yai zai bita bayin ganin ta turu kofane yasashi kafeta da ido ganin yanda take tafiya yasa yaji gabanshi ya sake fadi,da sauri ya karasa ya riqo hannunta zumatah zo indoba ko nai 6arna bansani bah wlh wurin da shigen tsantsin'siya shine yajani wani harara na zafgamai ina sake lalla6a kaina dan ba abunda nakiso irin in kwanta,, Ganin da gaske bazai barni bane yasani samai kuka da kyar na yarda jin danai yace in ban yarda ya duba bah shikinan gurin zaiyi expire fitsari zai rinkah zubuwa ta ko'ina sosai hankalina ya tashi shiyasa na dan kwanta a hankali ya kwaso kafafuna dake kasa ya daura so a gadan bakina nadan matse jin wani zafi danayi towel din ya daga ahankali yana mai jawo karamar wayarshi dake gefe ya kunna touch light dinta, Haska gun yai da sai kyalle yake gashi yai smooth wani kamshi na mussaman na tashi agurin gashi still tana zubda ruwa take yaji haddir dinsa ta tashi da sauri ya danneta sanan ya dan budde gurin dubawa yai da kyau ba inda tasamu matsala sanan ya cigaba da shafa agurin yana sake jin ganin kanshi a wanan ramin mai abun mamaki a hankali yakai kanshi yaima gurin kiss sai kuma kasa fiddo kanshi shan gurin yakeyi a dan slowly yana hura mata iskan bakinshi da sauri na bude ido daga barcin daya fara daukata, Ciki da shagwa6a da kuma yanayin daya fara jefani ciki nasa mai kuka ahankali ya fiddo da kanshi yana mai jin kaman ya dauwama a haka mik'ewa tsaye yayi inda nake ya nufu ga haddir dinsa danagani a tsaye kyam yasa naji jikina ya fara rawa dan banmanta awa daya yawuce irin azabar danasha bah gyramin kwaciya yai sanan yace kinga ba abinda ya sami ramiin, Kauda kai kawai nayi ina mamakin ya haddir yau hannuna ya kamu ya daura shi akan haddir dinsa but kinga wanan yana san sake shiga yaga zurfin gurin da kyau miyau na hadiye inajin girman ya haddir muraran a tafin hannuna yasa nadan sake karkace kai na lumshi ido hawayye na zubomin ganin kukan da takeyi yasa shi maida maitan ramin nan yanzun, Tashi yai jin ana kiran asalatu toilet ya kuma wanka ya sake sanan ya dauro alulah ya wuce dakin shi kaya ya sanan ya wuce masallaci kwanciya na gyrah barce mai dadi ya kwashine, Bai shigo gidan ba sai misalin karfe 6:30 dan haka liqowa yayi ganin baiga alamun na tashi bane yasa ya shigo a hankali yanajan ajiyaar heart ganin yanda towel din yai bangaranshi gasunan cur suna kallan saman sunyi wani haske da kuma kara girma na kulawan da suka samu, Kauda kai yai sanan yafara Jan kafarsa a hankali zuwa bakin gadan, Zama yai kusa da ita yana mai kai harshansa ya lasu nipples dinta shansu ya farayi cikin salama chan cikin barcina nafajin wanan yanayin da haka da hanzari na ware idona akanshi ido daya ya kashimin ya sake lumshi nashi ya salam na ambata a zuciyata sanan na ture kanshi, Kaman wani dan'yayye haka yai da fece dinsa irin an hanasa nono nan yunkura nayi ya taimakamin na tashi towel din na jawo na daura sanan na wuce toilet, Ruwa nasake haddawa mai zafin gaske nashiga sanan naji dadin jikina alulah nayi sanan nafito bashi a dakin danhaka wata farar abaya na zubah natada sallah, 7:30 am Sai gashi ya shigo sanyi da long trouser blue da red din t-shirt cup ne a hannushi sai turire.. 17/02/2022, 13:01 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Naeymatu musah (Ummuh amrah) Amin afuwa najina shiru kwana biyu wasu sunkira ne danjin ko lfy,naga messages da yawa duk na masoyyan launi nah Allah Ubangi ya bar'kaunaπŸ‘πŸ» 109 *momy sauda gaba daya Tayi sanyi dan tun ranan bikin data so yin tijarra baffah bello yai mata kal kuma yace yana daga mata kafane amman wlh datayi kwanan gidansu, Jin da gaske yakiye ne yasa ta watsar da makamanta dan iyah cewa tayi daman sungaji da mai bakin hali karta 6ata musu zumunci da banzan tunaninta mai kama da hassada, Da kyart aka shawu kan iya tai shiru sanan momy sauda hankalinta tashi yai dataji wai iyah zatasa baffa ya kara aure sosai jikinta ya Dada yin sanyi dan tana mutuwar san mijinta, Tunda muka hau mota yabi ya kanainayine"hannunsa ya na kan marata yana shafawa ahankali numfashi na fessar jin yana danyin kasa da hannuwan nashi, Dan cire"kai nayi inayin takwaf da fuska ya haddir karka yarda mufah, Idanunsa ya lumshi yana sauka daga kan kwaltan ya gangara bakin titi, Numfashi yaja yace bazafa ki dadi bah'ido na zuba mai nace ai cewa kayi inkwanta tashi yai zaunne da kyau yace ni a'yaushi? Shi na zubama Ido yanda yadan zabura yana mamakin ne yasani yin murmushi chan ciki nace kana da kyau ya haddirrrr Lumshi ido yai ya kuma bude'su tar akan fuskata murmushi yasake yi sanan ya jawuni jikin sa gaba daya, Maimaita min? Kauda kai nayi nace ciwa nayi fah ana kallan mu,shafa gefen hancina yayi inda indai nai magana yana dan lotsawa ko dariya nayi hmm jasra bazan iyah barce bah inba daki bah,nafisan indunga jin dumin jikinki da kuma kamshin ramiiiinah, Baya nayi zan zubimai jin har yai nasaran cusa hannun shi tsakanin cinyuyina numfashi naja jikina na dan'daukan rawa nace toooohhh hmmm kawai nace ina kai kaina jikin sitiyarin motan kara sauke kujeran yai kasa yanajin wani irin sabuwar jaraba kallan time yai yaga 2:20 Maida idanunsa kanta yayi bacin yasan inya fara baisan sanda zai gama bane wlh dasai ya ci ramin nan da kyau a motan nan, Tabbas motan mai duhuce sosai shiyasa ban damu ba dan tunkan mu fito kwalliyar shi tai min kyau ji nakiye kaman in bashi abunda yaki so na tukwici, Da sauri na yunkuru jin ya kwada pant din gefe yana min abunda kisani jin uwa zan suma hawayye ne suka fara taruwa a idona maida kaina gefe kawai nayi inajan yajiiiiii, Jin yanda yake zukuni yasa naji ina sake hawa network plsssss ya haddir ka bariiiiiii haka kaji rawa jikina kiye sosai bai fasaba kaimi ya badda da dan dole na kai hannuna baki na tushe, So nakiye inyi ihu ko zan sami salama amman inatuna a haninda muke ciki sai in sake kama bakin da kyau ganin da gaske san ganin bayana yakiye yasa bansan sanda na zubah ihu ina neman agajin ya sassautamin kafin inkai hannuna in cusasu cikin sumar kanshi daya dukufa sai yaga karshina kafafuna da suke kan kafadun sit din motan ne na sakeyin kasa dasu jin wani dadin dayasani niman inda zan rataya kaina jin ruwa tana zuwane yasashi ciru kanshi a hankali ya zubamata Ido ganin yanda tayi kaman bata cikin haiyacinta da sauri na damko labbanshi ina musu shannnnn matsifa numafashin shi ya hau chanzawa jikinshi ya dauki rawa so kawai yake yajishi cikin ramiiiin cikin ukun da jasra ki niman sashi ya dan ba baya da kyar ta kuma biyushi ta danne har yaji d dinsa ya tsaya daidai saitin ramiiiin sunan Allah ya kira yanajin inhar ya biyema jasra to tabbas motan nan tai musu kad'an dan haka a hankali ya fara kiran sunanta luff nayi a kirjinshi na tsawan minti biyu sanan na yunkura na sauka auccch yace yana mai shafa d dinsa kai na kauda ina kallan waje gaba daya kunya ta hanani sukuni gyrah sit din yayi yana sake gyara jikin shi kinga duk kin bata mu da ruwannnn,rumtsi Ido nayi ya kyakyale da dariya yana fadin anya zan'iya dake jasra? Sit nayi yace gaskiya dai dole in samu iyah da maganan nan in muje, A burkice nace ka rufamin asiri ai duk kai kaja ya haddir kuma daman ramin namin ciwu ganin harya tada motan ya sake kashiwa yasa nai saurin damkan yatsuna nashiga uku mai nace.... Kallan yanda take cudda hannayannata cikin juna yasashi tada motan bamu wani jimaba yai horn mai gadi ya bud'e mana gate sosai naji hankali ya tashi ina gudun hadduwa da iyah, yana gyara parking zan bud'e motan yace tsayama mana ko kinaso kuwa yasan sai kika sani shannn,da sauri na tushi kunnina da hannuwa na, Ina dan girgiza kai ido ya zubamata yanajin wani sanyi a ranshi da wani so mai tsanani, Jin kaman yai shiru ne na sauke hannuna inadan bata fuska kinga am'matana maza ki gyara fuskanaki kar'agane kinyi kukan dadi bare ni kuma inje in chanza kayan nan dan sun'6ace yai magana yana kashi min idanshi na haggu, Kaman zan nitsi baka naji fita yayi yana fadin in nagama intafi da key din ajiyar zuciya nayi ina mai jin kunyan kallan kaina yanda na daddage ina zuba ihu nashiga uku nah, Ganin wulgawan saleem shashin iyah ne yasani bude jakata powder na shafa kad'an sai lipstick nadan shafa kad'an daurin dankwalina na gyara sanan na fissa turaran Dana gani a mota Saida na kashi kumai sanan na fitta ina kara gyara jikina inasan ganin umma ga kuma saleem danakiso inje inci kaniyanshi da yai sassan iyah amman hakanan nasami kaina da nufan part din mamie da yar'sallamana na shiga tana falo itada mu'aleem tana mai Karin karatu da gudu mu'aleem yazo min oyuyu rungumishi nayi ina cire takalma na a gurin aje wa da murna mamie ta tashi tana fad'in maraba da jasrah miye haka Kuma jasra kaman wata bakuwa da gasken gaske na kasa sakewa da mamie da kyart na zauna na gaishita sai nai shiru itako ido ta zubamin ciki da jindadi ba wani alamun cutarwa a garine, ita ketamin fita nakai minti shabiyar tace kinje wajan ummanki kuwa? Ah'a nace mata maza tashi kije Ku gaisa da mutanan gudan kije yar'albarka tashi nayi nace to mamie na dan lura da yanda nake tafiya bansan hade kafana tace zonan jasra kuma nayi na zauna ina dan'rumtse ido ba karya jikina yaimin tsami sosai, sama ta hau 17/02/2022, 13:01 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 110 LAUNI NAH Naeymatu musah ce, Idanu na fuddo ina jin yanda jikina yadauki rawa ya ha.... Kasa kasawa nayi naji sun fashi da dariya iyah na fad'in ja'irah wlh yau mai rabamu sai Allah sakina akai daga kwakumar da akai min Ashe wai saleem ne ya haddir kuwa wuceni yai yana fad'in kai sakarta ta hutah mana duk da idanu suka bishi yuuuuu harda iyah da kuma hilal da ya gama shan'ruwa , Iyah kuwa ido ta zuba mai ganin yana zaunar da ita kusa da shi,yaran kuwa a hankali sukabar dakin salati iyah ta kwaso da dire mai zan gani haka kai naga abinda ya isheeni bai i'she Allah bah,. Ya haddir kuwa kurii iya yai da Ido dan tuna sanda ta dunga ihun wai zaima jasra fyade hmmm dayasan haka wajenan yake wlh ba abunda zai hanashi yin mata fyadan, Ikon Allah duk dago kai mukai muna kallan ikon Allah dan iyah ce tai zaman dirshan tana fad'in a kawu mata dauki yunrakuwa nayi zan tashi najini dare dare akan cinyarsa aiko zabura nayi ina zare idanu nashiga uku ya haddiiii mafuce iya ta dauka ta wurgu mana ya haddir ya dauke yana fad'in wai duk kishine? iyeee yana kashi mata ido gudan, Majina ta hauja kusanta na matsa ina fad'in wani abun ne,.. Da kallo ta bine kaman wata zautarta tana kallan yanda nake tafiya maida idanunta kanshi tayi tana fad'in kaga ungu wayata kiramin bello maza maza yazu asan abunyi tunda kace bakaso ai ba dole ni sai yanzun na lura ashi fin karfin yarinya nayi duk ido muka sama tashi tayi zaune tana fad'in muje indubaki Allah sa bai hadiki bah, Figata tayi zuwa dayan dakin dake cikin falanta wanda daa anan muke kwana indasu hafsat ne, Da idanu ya rakata yana sake jin kwanarta da kuma tsananin kishinta dan ya lura da kallan da hilal ya bita dashi kafin yafita, Kwafa yai yana ganin ilah kafin su wuce sai yaima hilal mugun duka wlh.....tashi yai ya bude freeze dinda ke falan da maman furan dayasan danshi iya ta dama ya dauko a cikin jug cups din dake saman freeze din a kife ya dauko yana zubama ya kuma ya zaman shaa.... A ciki kuwa sosai iyah ta charjine gaba da baya sanan ta kalleni da mamaki amman bata ci min kumai bah fita tayi nikuma nadan kwanta barci ya kwashine.... ya haddir Ashe basu kwashi da dadi ba da iyah kuma shiguwanshi biyu ina barce daga karshi dai ya fita zuwa masallaci, Sai after 4na tashi salati nayi na fada bayi alulah nayi sanan nai salar inajin shiguwan iyah bayan na iddar ne na samita a falan... Zama nayi kusa da itah ina fadin yunwa nakije na cinyeki da wanchan Mara kunyar mai kankanan idanu..dariya nayi ina fad'in kunfe kusa danwake mai rai da lafiya na samu a kulah sai tashin kamshi yake ga uwa ubah yaji da yasha da kwai zubaaawa nayi ina tunanin ko yana ina yanzun naji kamshi turaranshi mai tarwatsa duk wani lisafina ina sauke ajiyar zuciya hannun ya zuru ya yagayu dasu ta cikina yana maida kuguna ya hadi da jikinshi tsam haka nayi ina wurwurga idanu nace plss ya haddir kar'iya ta shigo fah, "Kiss ya kaimun a gefen wuyana sanan yace to haram nayi k nifa dai-dai nakeda wanchan tsohuwar bayana yadan shafu gamida matsa su cikin dubara na jiyu ina shagwabe fuska ganin yana nufuwa naci yunwa cikin nawa ya shafa yana fad'in sorry kinje babay na muje in baki a baki.... Allah yaso iyan batanan haka muka gama shiritanmu muka wuce sasan ummah na kuma nanma hira mukai sanan nace bari inshiga gun hafsat har namiki tace ina mayafin ki dauka nayi ina fad'in wai ina ya sadiq ne yana Lagos ido na bud'e sosai nace shine ba'a gayamin ba, To uwata" Mai yahana k tanbayi shi, Dariya kawai nayi ina yin gaba tafiya nikiye ciki da shaukin moment dinmu na dazun.... Dakin farko na tsaya nai knocking sanan akazo aka bud'e ashe dakin Anty safiya ne da murnan tace laaaaa jasra yaushi kika zo? Dariya nayi ganin ta kauce min shiga nayi dakin sai kamshi yake gaisawa mukayi sosai sanan muka dan taba hira take tanbaya in mun wuce sai yaushi? Dariya kawai nayi ina fad'in sai anganmu salama nai mata ta rakuni har'kofah sanan ta kuma sosai taimin kyau abunta. Dayan part din gaba na buga nanma ba'a jimaba aka bud'e ihu mukayi muka rungume juna sai kace wasu yan'15 dariya mukaji a ciki yana fadin yanzun aikin yarda ko? Cikin dan yanayin jin kunya nace ya hilal anwuni lafiya lafiya lau jasra kallan hafsat yayi yana daidata hulan kanshi kai naga ta gyrda mai alama yayi sanan ya wani kashi maata Ido daya ya fita, Zama nayi ina fad'in in'angama love din sai a ban ruwa dariya tayi tana fad'in kinganki kuwa jasra kin wani chanza gaba daya dazun da ya hilal k gayamin wai ya haddir yasai maki motah wlh motan yai min kyau nace shine ba lbr nace ni? Kallona tayi alaman bata gani abunda nakin nufi bah, Matsuwa nayi ina fad'in kodai baiji dai'dai bah. wlh naa ki yace min dazun ya jafar ya kawuta shiru nayi nan taita kod'a motan. Daga karshe mukai ciki anan take tanbaya wai daman haka maza suke? Dariya nayi nace da akai me? Nan taita ban labari irin chanji da'aka samu tace bazan boye miki ba dan kinsan ina sansa sosai shiyasa banjaba na bada kai borii ya hau.dariya mukasa nace maza mutanan mu hira muka shaa sosai sanan mukai sallah mangariba wainan fulawa mukai saida muka koshi taimin rakiya dakin Anty hajara. ban taba tunanin zata chanza ba ki kad'an sai gashi wai harda rugumini ta cikamana gaba da kayan kwalam nanma murnan mota tamin saida akai kira sallan insha mukai sallah. Mukai mata sallama har kofan hafsat na rakuta inda muka wuce ya hilal na waya kaji wani magana banza wai inkwana a part dinta ko amsa ban bataba na wuce part din mamie da kallo hilal ya rakata yana mai jin wani iri ganin yanda sake cika sai shikiiitake da sauri ya hau istigifari yana shiga daki, Anty zulaihat nagani tana bama Zara kwai abaki itakuma sai dariya take dan ta ganni da sarsarfa na isa ina fad'in oyuyu Anty na ta kaina kauda kai tayi taki kulani baby na dauka ina fadin wai mamie fushi Anty zulaihat tayi bayan tasan ba lefina bane? Rabu da itah kinje maza zauna kice abince mamie na koshi wai kiksa gayamin kinye motah kallanta nayi ina fadin wlh ba tawa bace kallona tayi sanan tai dariya dan ummah ta gayama haddir bai mata ta sauki bah. Tace nagani halan gift ne,maybe zaiyi miki bazata ne, Ina mu'aleem yana gida nimafa jin mamie tace da safe zako wuce shiyasa nazo tashi tayi tana fad'in maza goge mata fuska kiga in wuce kar'inyi dare, Sallama taima mamie muka fita har'bakin mota na rakata nan taki nunamin wata dunkulalliyar mota mai kyau wai nawa tace gaskiya kin kama wuyan ya haddir da kyau kuma bance ki raga mai bah dariya nayi kawai ina saka mata baby a motah sallama mukai ina fad'in sai munyi waya agaida mu'aleem, Dakin iyah na wuce tana nan zaune a falo sai girgiza kafa taki tace kuma inda kika futu, Banza nayi da itah dakinta na wuce toilet na shige nai wanka na dauko wata abaya da baffa usman ya saima taki sawa nayi nayi taban taki na wuce falo zama nayi nace nan zankwana iyah..... 17/02/2022, 13:02 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 111 LAUNI NAH Naeymatu musah Allah bada sa'a abunda ta iya cewa kinan tana maida dubanta kan tv dan suna maimaicin shirin dadin kowa, Tashi nayi ina fad'in kinga ai dole kibarmin rigarnan maido dubanta tayi kaina salati ta hauyi wai saina cire mata dan ba wani mai jajjayan kunne ne yasai mata bah, Nawa yake a biya'ki ? wani banzan kallo ta watsa ma ya haddir dake shiguwa tana fad'in daga baya kenan, Dan'satan kallan shi nayi muka hada ido yana sanyi cikin farar jallabiya sai kamshi yake'numfashi naja aboye inajin wani sanyi na ratsa zuciyata kumai nashi yaimin...tsaiwar mai kike min aka? Gaba nayi shima da kallo yabita yana tunanin yanda sasuyi da iyah ganin hankalinta nakan tv ne yasashi kallan time ganin da dan'saura time yashi fad'in wai ina madubinki ne? Tabe baki tayi inye me da madubi bayan nasan ko ban duba ba nafi wanchan mai kamada yan'ghanan bah dariya yai sosai yace wai kishi kike'kallanshi tayi ta watsar yace da gaske fah wani tsirani ya fitomin akan hancina fah, Wai ba yanzun matanka ta shiga daki bah kaji ka tambayeta hamdala yai ganin bata ganushi bah ya mike,. Ina kwance a dayan dakin nai rubda ciki ina wasa da kafafuna Dana daga sama ina dan shilshilasu a hankali ya shiga daki yana binta da wani shigen kallo mai tayarda hankalin dan gabadaya da Abu daya ya wuni,. Kallan uban tudun da bayanta yayine yashi lumshi idanu yana maida kofan ya rufe a hankali sanan ya nufi gadan dan sauri na juyu jin motsi dan ina da yakinin shine lumshi idanu yai ganin yana hango farin pant dinta yasashi yin wani luuuuu da idanu hawuwa gadan ya fara inaja baya ahankali ina dan matsawa yayinda rigar ta idasa yayewa gaba daya yana iya hango shatin ramin nashi dan yanda gurin yake da tudu,.. Hannayanshi ya sanya ya janyunmin kafafuna da suke wani shike da suilbe wani yanayi yafara nunamin dayasani watsar da kumai nakama nashi dan gaba daya nima inajina cikin karsashi ko dun magunguna danasha agun hafsat ne da wanda mamie taban bayan fituwata wanka jin abun naniman fin'karfina yasani yunkuwara na turashi yai baya nikuma na mai rumfa na kama haddir dinda saida naji gabana yai kwance kwance ya fadi amman shaukin moment din danakije ya rinjaye tsoran dan haka nafara bashi kalan nawa salan dan yanda gabadaya na riketashi yashi fara sakin sanbatu iyah yinsa "inasannnnnnki" inasanki yar'bakana dake da kumai naki da launiiiiki da kuma rammmiiiinah......ni tsoro mayafara ban ganin yanda yake wani jigijiga yasani saurin zari abar'daga bakina jin yanda na katsi mishi jin dadi yasahi fizgoni yana mai daga rigar sama gaba daya ya zarita yanda naji ya kaima mamata chafka ne yasani lumshi iduna ina mai tunanin bakar wahalar danasha jiya jin yana isowa ga ramiin nashine yasani fara Jan yaji ina mai mantawa da azaban da zansha yanayi danaki ji yanzun kawai ya wadatar tunda naji yafara laluban bakina jikina ya fara rawa musamman danaji yana karantu adu'an kai kawai nake juya mai alaman ah'a shiiii yan'mata zamuyi na bye-bye to Nigeria ne, Gaskiya nasan nasha wuyan jiya amman na yau ya ninka wanchan dan jinayi kaman ba'ata6a niman ramin nanba, Albarka....da godiya da sanbatu ba abunda ba aiminba a wanan ranar sai guraran 11na dare mukai wanka bayan ansake saban gashi amman haka naji tsirgar jikina na tashi da zaran nai ido biyu da haddir karama murmushi ya ya jawuni yana mai kai hannuna kai yana fad'in yane yan'mata nah, Number na fesar da sauri na karasa wanka na fita na barshi, Sai da asuba mukaji bugun kofah kaman za'a karya dan bud'e ido yai yana fad'in waye? Dan jim akai sanan daga waje mukaji anbada amsa da ubanka ne...aida sauri na tashi ina fadin iyah ce jallabiyarsa ya jawu dan haka muka kwanta zir ba yanda banyiba yake barin mu'musa kaya kofar ya bud'e yana dauri fuska shekeke take kallanshi tana fadin sai a fito ai salah murya ta dan daga yanda zanji ai saiki bari yakarar maki da ruwan jiki anai miki wayyau da kyautan motah cike a iyah shige yace gaba dai baidai yar'bakata bah saki taja tanayin gaba, ************************* Ba karamin dadi najiba sanda yake shaidamin wai dagaske motan nan tawace godiya nayi sosai sanan muka hau salama da su dan jirgin karfe 9 ne na safe fan haka tun karfe 8nagama dasu baffa bello kam nasiha yai mana iyah ko da mun hada ido sai harara amman duk a haka a kazarta nai karin kumallo ahaka mukai salama da yan'uwana motah guda sukai mana rakiya har' airport bakwana mukai kaman zamu dawo bah....dan da kuka muka rabo har'anti zulaihat tazo kuma taima rakiya jin anfara kiran sunayene yasa muka fara kimtsawa dan shiga ciki ganin munfara nisani iyah ta dan daga murya da fadin kai da cikin nan yakai wata 7ta dawo gida duk kunya saita lullu6emu muka karasa shigewa da sauri. *****Saudiyyah, Manage pls 17/02/2022, 13:02 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 112 LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? Naeymatu musah, **mun sauka cikin amince motar asibitin ce ta dauko mu har zuwa masaukin mu da tsakaninshi da asibitin ba wani tazara dan guraran kwanan ma'aikantan sune yan'nisa da na kusa flat ne mai dauke da dakunan barce biyu sai falo da kuma kitchen gaskiya tsarin gidan yai min kyau sosai zaga gidan na cigaba dayi sanan ya shigo da keys da kuma tarkace a hanunshi dan'murmushi yai min yana fad'in jiki alulah kizo kiye sallah lokaci ya fara kuriwa bed room din dake hannun haggu na shiga gado ne a ciki wanda yasha lafiyar'yiyar shifid'ah sai kujeru guda biyu mai cin mutum dai'dai, Dankwalina na cire na jefa akan gadan na fada bayi na dauro alulah bansan inane gabas bah falo na fita naga ya shinfidah min salaya, Ina iddarta sallah na kuma daki wanka nayi sanan na fito daure da towel ganin banga kayanmu a falan ba na bude dakin dake dama shima dai irin wanchan ne saidai shi 3siter ce akwatina na jawo undies kawai nasa namai da na jawo nashi wata farar Riga ce mai karamin hannu ta kawu min har cinya itah na zurah nabi lafiyar gado dan yanda nagaji banjin yunwa, Idanu ya zubamata dan ya kusa minti biyu da shiguwa ahankali ya sauke ajiyar zuciya ya zuba kayan daya shigo dasu akan kujera sanan ya fadah bayi wanka yai yafito kayan shan'iska kawai yasa dan saida yagama kumai yai musu takeaway sanan ya shigu gida yana da 3days kafin ya fara aiki amman zai dinga lekawa kafin ya fara zuwa, Gadan ya hau yana mai jan numafashi.da kallo yabi santala'santalan cinyuyinta masu duhun launi da kallo miyau ya dan hadiye kafin yasa hannun ya shafusu a hankali dan gyra kwanciya tayi ta kuma rufda ciki kallan tudun bayanta yai sanan ya shafusu in romantic way lumshi Ido nayi ina sake jin yanda yake tura hannushi jikina luf nayi dan yunwa ce ta tadani yunkurawa yayi ya haye kaina auchh nace ina yunkurin tashi ba arziki na kuma jin yanda D dinsa ya goge ramiina jin yanda yake min ne yasani samai kukan shagwaba mirginawa yai Yana jawoni kansa zoki rama kinje, Dariya nayi ina yin mai chakulkuli na sauka da sauri kumawa yai kwanta yanajin wani sanyi a zuciyar shi gaskiya so daban ne dan ko dazun wani abokin karatunshi balarabene namai tsiyar wai maye sirrin ne dan gaskiya a shima yasa mumai black beauty irin tashi, Tashi yai'a falo yasamita tana dan'tsakurar abince da yar murmushi ya zauna yana fadin iyah na miki bangajiya dago idanuna nayi ina fad'in ya haddir tea OK kawai ya cemin ya shiga kitchen. 5mint sai gashi dauke da cup biyu na da kazar daya siyu zama yai sanan ya miko'min hannu alaman inzo sauka nayi ina zan yar'rigarshi dake jikina dan ganin inda idanunshi sukafi sangani nan yake hakelan san gani zama nayi ina 6ata face, Kazar yafara bani inace ba dan dadinta ba kawai dan yunwa sosai mukace mukai nak sanan mukai kuma barcin gajiya.... *kwance tashi sai gashi yau munada six month a saudiyah alhamdulahi ba wani matsala a zamanta kewan mu sai dai abunda baza'arasa bah dan kuma yai fushi bai nisa zai zo niman raminnan... Ina waya da yan'gida sosai dan anan ma akwai wata yar'kano makociyarmu itama mijinta na aiki tarida dasu ya haddir tana da mutucin sosai tana da ya'daya sunanta rukaiiya muna mutunci sosai....kulum mukai magana da iyah sai tace min wai haryanzun shiru ba ciki eh nake cimata dan bansan nacin iyah dan haka duk tabi ta damu wai su hafsat kuwa cikinta ya fito, Alhamdulilah dan gashi har'sun haihaihu dan tsakaninsu baifi kaji wanan sati daya wanan biyu saiko hafsat daya kai Watah daya harda kwana biyar duk gallery na ya cika da pictures din yaran sai naji nima inasan inhaihu, Wata ranan alhamis nake ma ya haddir maganan haihuwa aiko yai min tatas wai ini nake badawa in ba kaina nai kuka sosai dan naga kaman yaima maganan wata fahimta daban ranan ko da dare yai bai Neman bah nine danaji shiru naje dakina dan nan ya kuma ya barmin nashi ganin da naimai a kwance ya rufa da bargo har'kah yasa na sauke ajiyar zuciya na kuma nai wanka duk wasu kayan da Anty zulaihat data zo tazomin dasu saida nai anfani dashi dan sunzu umara da mijinta shine ta karasu na shirya tsaf dan haka rigar barci mai launin ruwan zuma kawai nasa inasake ma kaina wanka da ruwan turarukan da namai shafawan hauka, Dakin na nufa ina jin kaina wani iri amman hakanan na daure inajanyu duk wani kuzarina na murda kofan yanzun yana kwance ne yana kallan pop dake dakin jin wani matsiyancin kamshin turaran da ya ziyarci hancinsa yasashi dan yin luuuu da idanu sanan ya maida dubansa kan kofah idanunsa ya fiddo gaba daya yana karima halitan jikinta kallo ba karya jasra mace ce ta nunawa dan bata da makusa ko kad'an sai dai wa'inda suka maida launi mutum a matsayin cikas dinsa ganin yafada ne yasata cire igiyar rigar a hankali yazamana yana hangu tudun ramin nan nasa muraran dan'tumbinta daya dan turu ta maranta yabi da kallo da kuma adu'ar Allah bashi sa'ar zurah kwallanshi cikin ramiii.... Manage pls 17/02/2022, 13:02 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 113 LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? Naeymatu musah, ** da'dan karfin guiwan daya rage min na karasa ciki,aiko ya haddir yai bayani mai kyau a hannuna dan na cire kunya na share mai duk wata hadda datake kanshi, Aiko abun yai aiki dan birkicemin yayi yakama abun daya fiso ya dunga bani wasu hot kisses masu zafi nandanan muka rikita kanmu kafin yakaiga inda yakesan zuwa, Sosai ya haddir ya mantar dani dadin abun dan yanda yake kwakulata ciki da mugunta yai atsaye yai akwance munne har'a bango duk wata azabar yaga namin itah' a yanayin da banyi zato bah saida yai dau awuwe hudu masu kyau akaina kafin ya sausaitamin yai toilet alokacin ko idanuna dakyar nake iyah bude su dan yanda suka sha kuka, Wanka yafito yai tasss har'wani kyali yakiye sai uban murmushi mugunta yake zubamin my Honey'rufe Ido nayi inajin a raina wanan da wanan hukunci gwara marii, Zama yayi bakin bed yana goge kanshi da towel masu da fuskanshi yai yadan huramin iskan bakinshi lumshi ido nayi ina kauda kaina dan wlh jinake kaman wanda doki yaima sukuwa akan hannu ya zuwa yashafu marata yana fadin ZUMMATA kinga nan babyn mu zai girma cize lips dina da suka bushi dan Azaba nayi inajin yana yin kasa da hannunsa jikina ya dauki rawa da kyar na iyah fad'in pls ya haddir am so sorry pls kaji dan Allah wlh baran kara fad'in haka kaji bai tsayaba saida ya iske ramiin lumshi ido nayi hawaye na zubumin kasa yai dasu yanajin yanda gurin ya dau zafi ga dan'kumburin da yaye janye hannun yayi yana sauke ajiyar zuciya dan wlh baiki ya kuma bah but yana ganin duk jaraban jasran yau ya kurita, Hannu ya miko ya dan dago kaina yana fadin Kinga mai zak'en duk randa kika sakemin any complain akan iyah tace waike haihuwa shiru saina hango ma boyar heart dinki tanan ya sake shafu yar'tsakiyata, Tashi yai yafita dan ganin yanda duk tabita tsorata shiryawa yai yai ficewarsa duk da yasan ba lailai guiwuwunta su iya daukanta ba amman da yanuna mata kuskuranta ya ficce, Da kyar na iyah dafa gado na miki inajin wani kunci a raina adaddafe nai bayi nai ma kaina irin gashin da mamie tai mun sanan na sami sausauci alulah na dauro na fitto dan inajin shima massallacin ya nufah a zaune nai sallah nai kwance a gurin, Sai kusan 10 na safe na tashi ganina nayi akan gado dukda inajin haushinshi bai hanani yin murmushi bah saukowa da kafafuna nayi naga cup din coffee sai turure yake gawa yar'paper a gefen bed din, Hannu na zura ahankali na dauka,lumshi yan'idanuna dasuka kuka nayi ina budewa, Zanan heartπŸ’˜ Kawai magani yasa na maida shi daidai saitin zuciya ta ina maijin karin kaunarshi mai tarin yawa, Bayan wata hudu Allah ya amshi adu'ar mu dan ciki na dau wata hudu na wahalar dani duk na rame na dan'yi wani ruwan goro sabida rashin jini da yawan amai, Sosai ya haddir ke kulah dani dan har'nurse ya dauko wanda take kula dani sosai ga Anty rukaiiya itama tana iya nata, Iyako kaman ta arebaki yanda ta damu mu dawo gida, Ashe nanma baffah bello ya hura ma ya haddir wutah akan ya dawo yazo ya kulada dukiyar mahaifinshi dan haryanzun jameel yaro ni ya kuma sami abunda yake nima shima shine yaketa shirya shiryan kumawan mu kasan mu Nigeria.... 17/02/2022, 13:02 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: 114 LAUNI NAHπŸ™ŽπŸΏβ€β™€οΈ? Naeymatu musah, Godiya mai yawa fans din launina ina sake Baku hakuri na rashin jin Launi nah shiru kwana biyuπŸ‘πŸ» Allah y bar'kaunaπŸ’˜ Alhamdulihi,mun'sauka lfy gaba daya nakusa inyi tuzali da yan'uwana amman muna futuwa bamu iske kuwa a airport din bah, Dan bata fuska nayi ina kallan shi yar'murmushi yai yana fad'in surprise zamu musu, Kai na gyrda mai taxe ya tare mana baya muka zauna ya rungumuni jikinsa wani light kiss mai kyau yaban a goshi lumshi ido nayi inasake jin sabowar kaunanshi a raina, Hannu ya daura a cikina dan wata bakwai yana shafawa ahankali nan take barce ya dauke ni, Iskan bakin shi yake dan huramin a kunne numfashi naja na tashi da kyar ina dan mikah, Bude motan yai yana dan rukuni jikinshi ahaka na fito ina dan wara idanuna ganin ba gidan mubane,. Sauke mana kaya mai taxi din yake saiga wani shima da alama mai gadi ne yanda naga yazage yana gaida y haddir amsawa yai yana jan hannuna juwa ciki mukullinda da wanan ya bashi ya bude kofar da sallama muka shiga gaskiya gidan ya burge ni yana da girma sosai shagala nayi da kallan wasu prime masu kyau anyi musu ado da flowers masu kyau sosai, Hannuna ya dago ya daura a kafadanshi sanan yadan cibba kafata daya yana zare min igiyar takalmin Dana sa, Kujera ya nunamin na zauna da sanan na sake kallan dakin da kyau yar'murmushi nayi ina aiyanawa a raina kilah so iyah an sa Allah a gaba yanzun ta bar'kuwa ya walah, Na kai minti biyar azaune saigashi yafito cikin kananun kaya da idanu na bishi dan yanda yai min kyau sosai kamu hannayena yai yana fad'in yar'bakar iyah tasu muje kizaga gidanki kigani yai kyau kallan shi nayi inasake kallan girman falan sanan na cibba na miki da taimakonshi sosai gidan ya birgini kumai yai min kyau koma ince banta6a hasashen ya haddir na gini ba mun'zaga kasan inata santin sanan muka nufi wani daki da dan tazara tsakanin shi da sauran dakuna inaturawa nabi dakin da kallo ganin kumai na asibiti ne aka zuba yar'dariya nayi nace ashi za'afara duba marasa lfy kinan a gida, Ido daya ya kanne min ya 17/02/2022, 13:05 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: "Ba'a jimaba sai gata ta dawo yauwa tasu muje sama a hankali na mik'e ina dan jin kyan'kyamin kaina na rashin wankan dabanyi bah, Dakin mamie muka nufa naga tai banyan toilet dadi naji dan ina lissafin inta fito inshiga inyi wanka yafuto ni tayi da hannu tashi nayi na karasa ciki maza kije ga ruwa chan da magani a ciki k daure ke zauna a ciki kinje bari ina zuwa, Fita tayi" Numafashi na sauke sanan na tube na shiga ruwa da kyar'na iya zama dan mugun zafine dashi ba kaman wanda ya haddir yasa mun jiya bah, Saida ruwan ya huce sanan nai saurin yin wanka na fito towel na daura na ina daukan wanda zan goge kaina, Bata a dakin gashi ta ajemin wasu shigun leshiii ruwan madara da ratsin golden, duguwar rigace data shaa ubansun dinki sosai suka birgine dan haka time na kallah ganin 4saura yasa na nime rigar salar mamie na zunbula na tada sallah, Man mamie na shafa ina ala'alah ingama muje muhadu da hafsat rigar taimin yanda nakiso sosai ta da!mee sama dama kuma bata bud'e sosai ba ta kasa,daurin daukalina na kashe turare na fessa sanan nai simple kwaliyata na fito nai dass..... Gashi jikina ya daina min ciwo dan haka kasa na sauko tun a hawa na nabiyar naji idanusa masu kaife a kaina, Cigaba da saukowa nayi shi kuma ya kasa dauki idonsa a kaina saida ya jafar ya dan gyaran murya still baiji bah,hannu yakai ya mun'tsilishi yace auchhh kai'shuru yai ganin sun'hada ido da mamie zama nayi kusa da ita ina gaida ya jafar amsawa yayi yana fad'in to mamie inkun gama motan na waje ah'a Ku bari taje ta gaida ummanta da sauran matan gidan kafin kusa ajemu da iyah tashi nayi ina daukan mayafina ganin sunfita maza kuje kinje yar'arziki kai na gyrada ina fitah nace to saina dawo mamie ta bine da to tana maijin dadi a ranta na yanda taga haddir ya rikice akan jasran dariya ta danyi tana fad'in waya gayamaka barno gabas ne,,,yaro" A waje na iskeshi shi kaidai jawoni yai ya rumgume da sauri jameel ya makale ah'inda yake dan dama nufinshi ya tanbaya wachan sabowar motan waye, Da sauri ya juya ya nufi part din iyah, Zummmata "na'am kinfi jiya kyau dan sausauta muryanshi yai yana fad'in ko muje dakina ne baki koshi bah? tureshi nayi ina yin gaba da dan guduna nashiga na rungumi ummah dake dan goge tv salati tasa tana fad'in lafiyanki kalau kuwa jasra ba salama sai ihu baki na tabi ina yin gaba dan dubawa ko abba na nan, da salama ya indasa shiguwa baki mamie ta rike tana fad'in daman tare kuke? Shine kaima ka tsaya kaman wani bako a hankali ya shigo yana maijin Dana sanin kuran jafar da yayi wai karya kalle mai kwaliyar mata shima yace dadin abun ya rigasa sanin garin yai gaba yana fadin zasu hadu ne ai, Zama yai a kasa yana dan sunkuyar da kai ya hau'gaishita amsawa takiye a mutunci itahma duk takasa sakewa kaman da, Tare muka fito da abbah yana fad'in jasrata ta girma dariya nayi zama yayi ya haddir ya gaidashi nasiha abbah yai mana sosai sanan ummah tace bazan kawu mai ruwa kitchen na wuce ummah kuma ta kuma daki abba ya dau'hulansa ya fita waje ruwan na ajemai zan juya ya rikomin hannu sai inah? Abince zan zuba mah ah'a ki barshi mace a dakin iya jekima ummah salama to nace inajan hannuna da ya rike yake murzawa umm'da sauri ya sakeni yana tsareni da ido dariya nayi ina fad'in matsoraci kai ya gyrada yana nuna kirjinshi ni'eh nace ina juyawa ina kadah mai kugu, Kai ya dafe da hannushi biyu biyu yana mai adur'ar Allah yasa kar'jasra tai aajalinsa na kusa, Part din momyn rahama mukaje da mutunci duk muka gaishita ta amsa tana fad'in aiko yanzun baffa usman ya fita mundan jima sanan muka wuce sasan momy sauda ba kuwa a falan dan haka nashiga inata sallama saukowa tayi tana fadin maryam ne? Da dan murmushi nace ah'a momy jasra ne dan'jim tayi saikuma ta sauko tana fadi maraba da amarya da aka dauke... Da salama shima ya shigo gaishita yayi sanan yace daman munzu yinmuku salama ne ....to to madallah kumawa zakayi ne? Eh 'aman tare da itah to maddalah Baku zauna bah ah'a zamu lekah iyah ne to agaishita.. Fita mukayi ina mamakin sauyin momy sauda duk dabatace mu zauna ba amman ko a maganata abun yai sauke, Tunda dandamilin da zai sadaka da dakin kake jin masifan iyah tana fad'in niga shiya sai sungama gaida kuwa nine karshe dan ina wacce aka cema jiki kyagani ko hmm dan jim nayi ina jin tsoran shiga dan harga Allah ban'cikin yanayin fadah hannuna ya kama ya kike jin tsoran wachan raguwar ramin gah jaruminki kusa dake da salama muka sa kai ina fad'in oyuyu iyahta.....turuss nayi daganin wanda na rungumi ba iyah bane ga dukkan alamu namiji ne ya hahhhhh..... Manage pls 17/02/2022, 13:06 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: Bai shigo gida ba sai misalin karfe 8:pm na dare dan lokacin ma nai ni har'nai wanka nai sallah sanan na fita naci abince na barmai nashi,sanan na kuma dakina na kunna tv na isko ko wata tasha suna haska to die for love,nan na 6ata lokacin bansan sanda ya shigo gidan bah sai bayan kaman minti arba'in ne ya shigo da sallama ahankali na dago muka had'a Ido dashi yana sanyi cikin karamin wando iyah guiwa fara kal sai t-shirt fara armless sosai yaimin kyau ya gyra suman kanshi ga kwanta luf sai shik'qe take.Wayar ya mik'amin yana fad'in gata nandai ko zancinyeta ne habah da sauri na amsa wayan ina sake tankwashe kafa funa agadan nace iyahta na'am takwarata yaya kike,lfy lau yasu ummah da mamie dan ta6e baki iyah tayi tace waya sani,ni Dana damuda ke bagashi nasan wanan mai kan'kanan idanun ya kawumiki wayan bah yar'dariya nayi sanan na dago daninga kananun idanun da iyah kullum ke ma korafi charaf ko muka had'a ido,kauda kaina nayi muka cigaba da fira zuchan iyah tace ke wai yasake mik'e abunda yai mik'i a dakina dan'jim nayi wai ni iyah zata ma wayyo nace gashi k tanbaye shi kaitsaye na mi'kah mai wayan, Bai'amsaba saida yaji tana fad'in ai nasan ba zuciyan musulince ne dashi bah wai ahaka ma yana zaune a saudiya kinan?jin ban batah amsa bane tace ke kiye magana sakarya kawai amsa yayi sanan iyah ta sake fad'in kar'ki yarda ki bare ya sake haye mike kinje kai ya gyd'a sanan yace daman dan ki hure mata kunne ne. kika addabe kuwa akan na gudu da jikanki? Salati iyah tasa tana fadin yau naga sallamamiya au wayan kika bashi ey'bashakka kai kuma Allah baka hakuri tana kashi wayan yan'uwan mamie ne sukazu mata sallama tak'i kulasu wai saita gama wayan ne ta hau basu labarin abunda ya faru,sai gyrda kai kawai suke suna fad'in ai yaran yanzun sai shiriya, Ita dai iyah ba bakin magana sai ido, "Mai tace mik'i ne? Ba kumai, Ban yarda ba gulmana kukeyi, Ah'a wlh! Akwai abince ne? Eh"to ki kai'min dakina to kawai nace Shikuma yai gaba, A babban faranti na had'omai kumai da kumai sanan na nufi dakin nashi..da sallama na shiga yana zaune akan kujera yana waya wanda ga dukkan alamun macece dan sanan na matsi naji yana fad'in gama tanan dan kauda kai nayi ina aje faratin naji yana fad'in minal bansan rigima wlh tun farko nace mu hakura,kai nagah ya dafe, sanan kuma ya d'ago yana kallan jasran yau kuma karan farko da wani ya kushi LAUNI jasra yaji haushin abun har cikin ranshi,katse kiran yai sanan yace bani nan,mik'amai plate din farar taliya da kuma miyar danyan hanta data ji kayan kamshi dan akanyan da ya kawumin dazun na gansu,nasan aikin mamie ne, Sosai yanayin miyar ya burgishi, tashi nayi zan wuce naji yace mai yasa nbakisan sa braziya ne? dan'lumshi idona nayi na ware su akanshi cikin sanyin murya nace damuna yakeyi, Kai ya gyrda,juyawa nayi yabi bayanta da kallo kaman baiso wuce wanta ba yaso ta tsaya ya cigaba da kallan fuskan da ada bai kaunan ganinta amman yau yanajin kaman tana wuce mai da natsuwan shine,kugunta ya zubama ido sanda ta kama handle din kofan zata fita cikin sarkiwan murya yace jimanah.... Diyar alkali ce 17/02/2022, 13:06 - πŸ’ƒπŸ’ƒ: gefen bed din ya zauna ahankali ya fara shafa kananun suman goshinta dan gyara kwanciya nayi zummataaaa..... Zuyuwa nayi a hankali nadan bud'e idona da suke ciki da barce, Lumshisu nasakeyi kallan lips dinta da sukai wani Brown sosai suna dan maikwan miyaun data dan lasu bakinta dashi dan bushiwan dayayi murmushi yayi yadan sunkuyu ya manna lips dinsa kan'nata mikah hannu yai ya aje cup din, Sanan ya fara sarrafa harshen sa cikin nawa mar'mar nafayi da Ido dan jin salan yau na daban ne,hannuna na zuru ta wuyanshi da kyau ina kara kankameshi sanan na charfki la66anshi nahau mai wasu irin shaa,Dana sashi fiddo idanunsa ganin kaman bai gani da kyau jikinshi rawa ya hauyi sosai hannayanshi yama masauki a kirjina matsasu ya hauyi yana dan jan'kansu ahankali numfashi na saukewa cikin yanayin danake jin kaina aciki nace yahhhh haddiiirrrrrr chan kasan makoshi ya amsa yana mai kwantar dani a gadan sabal nayi dan ga gajiyan jiya ga wani masiffanfan abunda ke taso min wasu zafafan kisses yake ban masu zafi tundaga tafin kafata har'zuwa cinyuyina kaina kawai nake iya mirginawa gefe da gefe sosai salan ki rikitani dani hmmm kawai nace jin ya zuramin harshensa cikin ramin injishi bah,. Salan dayakemin ne yasani fara sambatu Bansan bah plssss ya haddiiir karka cire rumtse ido"nayi jin yanda ya wani janyu harshansa sanan ya maida sosai ya haukatardani kafin jikina ya fara wani irin rawa sosai wayyo Allah nah ya haddir dadi''''yaimin yawa wlh zai kashine zan mutu wash sanbatun da tarinka mai kenan cikin sariwan murya nace inaaasanka''''''''ya haddir karka barnnneeeee taja niiiiidin, Kauda kai yai jin tana fidda abunda ya damita yaraf tayi sai numfarfashi a hankali ya gyara mata kwanciya ajinkinsa sanan yace ko in"kara ne? Bud'e Ido nayi banyi magana ba yace in wanan ramin na Neman wanan yai maganan yana kai hannuna kan D dinsa data wani kumburu danma andanne shi lumshi ido na kumayi sanan na dan murmusa ban cire hannuna ba cigaba nayi da shafawa ahankali wayarsa ce tai kara, Tsaki yaja sanan ya jawu wayar jafar shine sunan da gane, Auchhh yace jin ta dan shafu mai kan d dinsa"yane? Jafar dayake bakin gate ne yai tsaki sanan yace banza jarabbabe ni kafitu ga sakonka, Dan ciro wayan yai ya kalli time shiiiii jasra kinasan kashi jikan iyah ne? "Zare hanuna nayi ina mai juyawa gefe katse kiran yayi kallan minti biyu yai min sanan ya shafu mazaunaina daya sani kama zanin gadan zumatahh tashi muje kiye breakfast kinje, Kinga raminah!yasa na manta gobe ne tafiyar mu gashi har shabiyu tayi Anya ma zaki gida naga baki da lfy ai? " ah"a ni naji sauke sosai to indan karah" Ido na zubamai sanan na kada'a kai alaman ah"a "Ya haddir akwai zafi gaskiya huce yayi sanan ya tashi ina zuwa kinga tea dinki yai sanyi ko, Waje ya iske jafar na kokarin yin ribbas da motan ya koma inda ya fito" wai kumawa zakayi da" Sosai ma ni zaka maida dan'iska dariya yai sanan ya bude gaban motan ya shiga, Passport dinsu ya mikah mai gobe da misalim karfe 9:30jirginsu zai tashi ne nagama naqa saura kai lassu lips dinsa yai sanan yace wai daman haka aure yake? Ido jafar ya zubamai sanan yadan muskuto yace wlh nasan inada matsannaciyar sha'awa amman wlh tunda na ziyarci gurin nan sai naji kaman ya nuku fiyya da sau goma, Jafar dariya yayi yace kace narigaka sanin garin ai inabaka labari gurin nan ba amai jan'aji dan wlh inkaja zaka kwana cikin kunce kashiwa sukai sanan yai mai sallama da fadin by 2 suna gida but yanzun Bari yaje ya kulah da zumannsah..... Da kallo jafar ya bishi yana maijin tausayin jasran har ranshi dan ko yanzun gaba daya haddir dinsa ba cikin natsuwa yake bah danma yana dan matse tah, Numfashi yaja yana maijin dadin ganin yanda suke zaune lfy da hajara yanzun ba maisan barcin ran wani, "Kitchen ya wuce direct wani tea din ya hada mata sanan ya kuma dakin "tana nan a inda ya batarta kwace my honey wai bakiso kije kinga iya ne? " mika nayi ina zuru kafafuwana kasa cup ya mik'umin ansa nayi duk zafinsa haka na shanye tas" Na bashi cup din "good girl taimakamin yai natashi toilet mukayi ruwa ya hadamin mai dan dumi, Narasa a wani yanayi nake wai ya haddir ne muka kwana shinfida daya dashi ba wanan kyaman daya ke min akan launi nah, Jin yai kasa da rigata ne yasani saurin dawo wa daga duniya tunanin dana tafi, Ajiyar heart ya sauke yadan ja baya kad'an yana karema halitanta kallo tundaga kan dogon wuyana har'zuwa kirjina da sukai wani cur'cur dasu miyau ya hadiya da kyart kafin ya cigaba da bin kuwanne lungu da sako da idanu tsai yaida da idanshi kan marata ahankali ya maida kallanshi zuwa tsakankanin cinyuyinta numfashi yajah yanajin shidai wlh baiki ya dauwama a cikin wanan ramin bah, " nufuni yai ni gaba daya kunya ya hanani sakat,dan haka na kulle indanuna bansan ya akai ba kawai naji shi cikin jikina kuma zirrr dinsa wash Allah nah, Ya haddir dan Allah ka barne kar'mumakara shiiii yai yana daura min hannushi akan bakina kukuma yanzun in ciki a bayin nan, Idanu na zaro wai ya cini a bayi nashia uku ya haddir kaima dan'iskkkk eh jasra ni dan'iskanki ne, Yai magana yana fara shafamin sabulun daya dauka gana gugamin a kirjina zuwa cibiyana da kyar aka gama wanka bayan nasha laguda gunshi dan bacin kukan danasa to tabbas da sai yai abinda ya furta, Kuda muka fito da kanshi ya shiryani cikin Jan atanfa mai golden tasha dinkin Riga da siket wanda ya amshita sosai gashi sai kyalle takiye kallan so kawai yake mata irin mai zafin nan, Hannuna ya kama jah zuwa dakinshi maza muje a rama kura aniyarta kinga saura 40mint karmu makara kinje, Tsam nayi dan ganin yanda ya manna ni da kirjinsa cikin sauri na zari jikina dan bansan abun yai tsawo lotion na jawu nafara shamai jikina na dan rawa dan gaba daya banda wani kuzari dan haka cikin sauri nai excusing kana na fada toilet saida na tabbatar ya gama shiryawa sanan na fito ina sunkuyar da kaina, Jin sansanyan kamshin turaranshi yasani kallan direction din dayake Ido na samai sosai yai min kyau fiyada yanda nai zato, Kyasta hannushi yai duk kallan namaye? I'm all yours kinje, Kai na gyrada mai wardrobe dinsa ya jawu ya daukomin wani mayafi mai kyau fa wasu plat shoes masu shigen kyau farare kal dasu, Family House Momyn saudat