DOCUMENT MADE BY ESHATT SMILER HOM OF HAUSA NOVLS DOCUMNTS WASAPP 08066360176 FOR MORE *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 馃挕 Writing by Ayshat Dansabo lemu 馃枈 *1* Alhaji shu'aib Abba aji zaune akatafaran falon gdn sa, hannunsa rikeda waya samfurin iPhone x , waya yake kuma bisa dukkanin alamu yana cikin matukar farinciki. Hajiya kubrace ke sakkowa daga stairs, cikin takunta na kasaitattun mata, kallo daya zakai matan kasan hutu da jin dadi sunyi zaman dirshan ajikinta Shiganta kadai ya isa yatabbatar maka da cewa itadin hamshakiya ce, kuma gogaggiyar mace wanda ilimi da wayewa taxamani ya matukar takarawa acikin rayuwanta Ahnkl take takowa fuskanta dauke da murmushin da tasan yana matukar tasiri axuciyan gogan nata, Byn ta zauna kusa dashi har jikinsu na gugan juna,wani qamshi mai matukar sanyin dadi ne ya doki hancin Alhaji shu'aib , hakan yasashi gyara zama yana mai aje wayan hannunsa, fuskanta yake kallo wanda yasha light make up tamkar ba babbar mace ba, kafin ya furta "Madam kenan sai yanxu kike sakkowa ina shirin fita " murmushin ta mai tsada tasake saki kafin ta furta "To ai dadyn su yusrah gani yanxu ko , af waishin ya mgn zuwa dakko , yusrah kasanfa jirginsu zai sauka karfe 5 ne bakuma lallai ne shushu yadakko taba, ksan kuma mutuniyar bataso driver kadai yaje dakkota" Kallon ta yayi kafin yayi mgn wani hadadden aamshi yafara kaikawo , cikin hancinansu kafin wata murya mai matukar dadin amo tayi sallama, cikin falon dukansu dubansu suka mayar ga kofan falon, Wani hadadden matashi ne yake sallama, yaci ado cikin kananan kaya da sukai matukar fito da kyawunsa, Tareda tsantsan kuruciyar sa, ahnkl yake takowa cikin falon fuskan sa dauke da murmushi, Daga hajiya kubra har alhaji shu'aib suma murmushin ne akan fuskar su, Kai tsaye kusada kafan dadyn nasa ya tsuguna yana fadin, dady gud morning shafa suman kansa dadyn yayi wnda yake kwance luff , kafin ya amsa morning my son Ya gajiyan tafiya ? Murmushi matashin saurayin yayi yana fadin "Gajiya tabi lfy dady " Karisawa kusada hajiya kubrah yayi , har yana kwantar da kansa acinyan ta kafin ya furta "Momy antashi lfy ? Shafa kansa tayi tana murmushi take fadin, " my son anfito lfy ya gajiya ? Ahnkl ya furta momy tabi lfy , mikewa yayi yana shafa cikin sa dayake alafe , kafin yakai dubansa ga dining area yana fadin "Am very hungry mom bari inyi kalaci inzo musha hira " Mikewa Alhaji Shu'aib yayi yana fadin "Kazo dai kai shagwabar taka ta fama ba tunda jinka kake tamkar dan yaye idn karabi jikin mumy " Hajiya kubrah kefadin "Bakomi dai dadyn yusrah kaidai jeka sai ka dawo , karfe 5 shureim sai ya dakko yusrah idn ta sauka koni da kaina driver yakaini intaro abata " Dining yawuce yana cin chips , tareda pepesoup na naman rago, yanayin taunansa cikin natsuwa da aji kadai xai birge ka Kusan mintina akalla 30 yashafe kafin ya mike , yana aje cup din daya shanye ruwan tea din Kafin ya nufi cikin falon inda momyn sa ke hakimce , hannunta rikeda jaridar daily trust, Isowan shureim cikin falon yasata aje jaridar tana dubansa, kafin tafurta " my shushu harka kammala ? Ya amsa da eh momy yana zama kusa da ita " Hira sukeyi tamkar wasu sa'anin juna da momyn, rabin hiran suna yinsa akan tafiyan daya dawo , daga kasar london wanda ya shafe kusan watanni 2 acan, Yana gudanar da seminar da aka turashi , kafin ya kammala yadawo gd Cikin hiran ya dubi hajiya kubrah yana fadin "Momy naji kina fadin yau baby yusy zata dawo kice yau kunnuwana sai sunyi ciwo , sbd surutunta daxata ishe mutane dashi" Murmushi sosai mumyn tayi kafin tace kai shushu 'yar autan nawa akewa sharri Mikewa yayi yana fadin "momy bari intafi gurin sudais inason ganinsa kafin ya wuce hospital" Adawo lfy tace dashi kafin ta dauki jaridarta tai sama , shikuma ya fice kai tsaye katon parking lot ya nufa, wanda motoci ne na alfarma girke acikinta , Wata hadaddiyar mota baka wuluk ya bude , sabuwace kar ga dukkan alamu bata jima da kawota ba, Dukkanin ma'aikatan dake kai kawo aharaban gdn , mika gaisuwa sukeyi gurin shalelan gdn kuma uban gdn su shureim, Suna matukar girmamashi , da ganin mutuncinsa kasancewan s a mai saukin kai matuka , dayi musu alkhairy akai akai , Tuki yake cikin natsuwa da gwanancewa, kai tsaye garki ya nufa , byn yakira Dr. Sudais ya shaida masa yana bisa hanya Byn ya baro gurin Dr. Sudais dinne yaji kawai guess house din dady yakeson zuwa, Domin lokuta da daman yakanso kebewa aguri guda ya huta, sosai yake jin dadin kasancewa cikin katon gurin hutawan dake guess house din , Koda ya isa mai gadi ya bude ya kwashi gaisuwa, ganin motan dady dana Alhaji Adam yaba shureim mamaki , sbd baiyi tunanin ganin dady a Irin lokacin yazo hutawa ba Sai dai ganin motar Alhaji adam ne yadan danne mamakinsa, yake tunanin watakil zasu tattauna harkokin kwangilolin sune da sauran business da sukeyi tare, Koda shureim yai parking sai kaitsaye yanufi katafaren garden din dake gdn , wanda duk wanda yakasance ciki dole ne kasami natsuwa da nishadi , Gurin yanada matukar niimah shuke shukene birjik , ga resting chairs nan na hutawa banda kukan tsintsaye dake kai kawo cikin kunnuwan mutum, Teburyn buga snooker ya nufa wanda shiyasa aka kafa , yana bugawa ahnkl byn ya gajine ya sami guri ya kwanta yana danne danne awayansa Shine shiga snap, shiga IG , shiga Facebook har lokaci yaja, Ahnkl Ya mike ya nufi cikin gdn , har xuwa lokacin motacin su dady nanan alamun basu tafiba A katon falon ya xube byn ya dauki ruwa cikin frige , yana sha sanyin ruwan naratsa makoshinsa, Aje goran ruwan yayi ya nufi up stairs, atunanin sa zaisami su dady afalon dake saman , sai dai babu motsin kowa Hakan yasashi tunanin ko su bedroom din dadyne , inda yafi zama ciki ya huta domin bayaune kadai shushu yasaba zuwa hutawa , a guess house din ya tadda dadyn yaxoba shima Saidai kowa yanada bedroom dinsa , hakan yasa shureim ya nufi dakin dayake mallakinsane Murda kofan yayi tareda sanya kansa ciki , lokaci guda numfashinsa yafara barazanan daukewa Janyo kofan yayi da saury hannuwansa duka biyune dafe da goshinsa, Tunda yake aduniya bai taba mummunan gani irin na yauba, tuni yakeji xuciyansa na barazanan fadowa kasa, Ahnkl yanufi bedroom din dadyn danufin shiga yazauna , kozaiji yafarka daga mummunan farkin dayake ganin yafada Sai dai kash koda yabude dakin wani kara yasaki , tareda zubewa agurin yana salati tareda hawaye masu zafi dasuka fara sintiry afuskan sa ahnkl ya sulale kasa , Salatin dayake ya ankarar da Alhaji shu'aib cewa wani ya shigo cikin bedroom, Cikin sauri yake kokarin rufe tsiraicinsa , yayinda yamakaro domin aikin gama yagama , turesu yayi daga kansa yana kokarin ganin kowaye mai wannan kasadan , Koda sukai ido hudu da shureim , wani kara shima yasaki dukkanin jikinsa rawa yake , murya asheke yake fadin shu shu rei m, da kyar yahado sunan ya furta cikin tsananin firgici da tashin hnkl, Yagama sadakarwa yau azal tafada masa , asirinsa daya dade yana binnewa yau dansa mafi soyuwa aransa yaganshi Yana aikata mummunan barna, wanda kunya kadai ta isheshi , da kuma yadda mutuncinsa zai zube a idon tilon dan nasa Wani zazzafan hawaye kebiyo fusknsa, yayin da Shureim ya dade da shidewa , baimasan abnd yacigaba da faruwaba Ayshat Dansabo lemu 馃憣馃徎 LAIFIN BOYE *_Haske writers_* *_association_* 妫e啯瀵� Writing by Ayshat Dansabo lemu 妫e啯鐎� *2* Aysha kiyi hanzary ki fito mana , nikam banison yanayin sanyin jikinki ace mutum tun daxu bai gama shiry ba Wata kyakykyawar macece ke wannan mgn , tana zaune cikin kayataccen parlonta , yayin da Aysha ke room dinta tana shiri mgn da umman ta tayine yasata , rataya jakanta ta fito cikin takunta na natsuwa da birgewa Aysha kyakykyawar macece matuka, tana da matsakaicin tsayi bakuma xaka kirata mare tsayi kai tsayeba, Allah yabata baiwa na structure din jiki ,wanda ake kirada kirar kalangu , ko ina ajikinta acike yake tap akwai baiwan kugu da na fulani tubarkalla, Wanda hakan kejanyo maza zuwa gareta , choculate color ce fatarta wanda yahadu da hutu yasa fatar yaiwani irin fresh , Aysha natsatsiyar macece tanada kamun kai matuka , sai dai awani lokutan miskilace matuka Fitowanta kai tsaye kusada ummanta ta nufa , tana fadin "Umma to bagashi yanzu nafitoba kumama banda abnki umma zuwa gurin saloon harwani saury ake masa" Umman ta dubi Aysha tana cewa to saikije bedroom dina ki dauki 5k , sannan inaso idn kindawo kiceda bala kutsaya gdn hajiya kubrah , munyi waya akwai sako daxaki karbo min To kawai tace ta nufi bedroom din umman , kudin ta dauka ta fito tana ma umma saita dawo tafice Bala naganin fitowanta yayi saurin gyara parking, back sit tashige suka bar gdn kai tsaye a hadadden gurin saloon din yai parking Aysha ta fito ta shige Kaman yadda tayi tunani hakan ne yakasance, ta tadda mutane balaifi hakan yasa saida ta bata lokaci , kafin aimata straiching da wankin kafa ta baro gurin ba, kaman yadda umma tace hakan akayi daga salon din kai tsaye gdn hajiya kubrah dake maitama suka nufa ******* Farkawa shureim yayi yagansa kawai a falon dake nan up stairs , dadynsa da Alhaji Adam ne akansa , kallo daya zakai musu kasan dukkaninsu suna cikin tashin hnkl Ahnkl yake kara bude idanunsa akan dadynsa, abubuwan dasuka faru yake dawomasa , sake rufe idanunsa yayi ya bude xuwa yanxu dayake ganin iyayen nasa tsaye akansa ya tabbatar badaga mafarki yatashi ba Wasu hawaye masu zafi suke sintiry a fuskarsa, hakan yasa zuciyan Alhaji shu'aib sake tsinkewa, cikin karfin hali da dakiya ya tsugunna yana kokaryn kama hannun shureim din, yayin da shushun yayi saurin janye hannuwansa , yana watsawa dadyn wani kallo mai cikeda nuna tsana , wanda hakan bakaramin sake tsinkar da zuciyan dadyn hakan yayiba Tashi zaune yayi yana duban Alhaji Adam , wanda yayi karfin halin fadin "Shureim kada kazargi mahaifinka akan abnd idanuwanka sukagani, wlh sharrin shaidan ne da kuma son xuciya , hakika yau nidashi munyi matukar nadaman wannan mummunar harkan da muka jefa kanmu ciki" Ahnkl shureim yasamu ya mike tsaye duk da jirin dake dibansa haka yake , takawa ahnkl ya nufi hanyar stairs batareda ya tsaya jin abnd alhaji adamu ke kokaryn sanar dashiba, sbd aganinsa basuda wani hujjan dazai gamsar dashi akan abnd adanunsa suka gane masa, Allah ne kadai yakai shureim gd tundaga irin mahaukacin horn din dayake saki , mai gadin yasan babu lfy aguje yashige xuwa parking lot, yayi parking kai tsaye part dinsa yanufa ko takalmin kafansa bai cireba ya kwanta akan 3 seather , idanunsa ya lumshe yana juya duk wani abnd yafaru a yinin yau , hakika tunda yake bai taba mugun ganin daya firgitashi irin nayau ba, Bai taba tunanin mahaifinsa daya bashi ingantacciyar tarbiya, zai kasance mai aikata sabo irin hakaba, Bai taba tunanin mahaifinsa yana aikata boyayyen LAIFI irin wannan ba, ahnkl haushi da jin wani irin tsanar mahaifinsa ke kokaryn mamaye zuciyansa Abnd bai taba tunani ko amafarki zaiji hakan game da ddynsa ba, sosai shureim yadafe kasan tareda fashewa da kuka tamkar karamin yaro, afili yake furta why? Dady meyasa kasauya halayyanka kyawawa zuwa aikata k'azamin LAIFIN BOYE irin wannan ba Wayansa ne ya dauki rury hakan yasashi dauka , cwt mum abnd ke yawo akan screen din kenan ahnkl ya kalli agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa, karfe 5 harta gota Sai alokacin yatuna da zance dauko yusrah daga airport dazaiyi Jin muryansa kawai mum tayi tasan akwai matsala , cikin tashin hnkl ta furta shushu lfy kuwa ? Murynsa can kasa ya furta mumy vanjin dadine zazzabi da ciwan kai kedamuna Salati tadauka tana fadin kana inane yanzu , ganin hnkln ta yatashi yasashi fadin" mum ina gurin Dr. Sudai yabani magani zan huta zuwa anjima sai indawo lokacin naji karfin jikina Mgn dakko yusy asa driver yadakko ta plx mum, hajiya kubrah ta amsa dafadin hakan yazama dole shushun mumy , dakaina nida driver zamu dakkota nidai fatana Allah yasa jikin naka da sauki ? Da kyar ya amsa da mumy karkidamu da sauki sosai , yanxu haka kaina ne kadai ke sarawa magani nasha , inaso danayi bacci natashi kila inji dadi sosai Maza kwanta to my son ka huta momy tafadi tana katse wayan, hakan yaiwa shureim dadi ahnkl yake takawa zuwa bedroom dinsa kai tsaye tiolet yawuce Yajima sosai kafin yafito sallolin da yawuceshi yayi , ya dade yana addua Allah kada yasa abnd yakeji gameda mahaifin shi yadore , domin kuwa wata zazzafan tsana yakeji nasa aransa ***** Aysha ce take takawa cikin takunta mai cikeda natsuwa, xuwa cikin gdn hajiya kubrah byn driver yayi parking, sallama tayi cikin muryanta mai matukar sanyi da dadin amoh, jin shiru yasata samarma kanta mazauni Mintina kusan 10 ta share azaune kafin tafara jiyo karan takun takalmi , ana sakkowa daga stairs daga kanta tayi cikin saa sukai ido 4 da hajiya kubrah Cikin faraa da sakin fuska take fadin lale da Ayshatu , aitun daxu hajiya safiya tace gaki bisa hanya naji shiru Takai karshen mgn ne tana karisowa cikin falon , tazauna hakan yaba Aisha daman zamowa kadan tana gaida hajiya kubran Cikin matukar sakin fuska take amsa gaisuwar tata, kafin ta dora da fadin kinga yanxu haka autata zanje dakkowa yau zata sauka, farin cikin Aysha yakasa boyuwa hakan yada tasaki murmushi , tana fadin wow mumy kice gobe nan zan yini dani zaa kwance tsaraban Cairo Sakon da zataba Aysha ta dakko tareda hado mata turaruka tabata , tare suka fito Aysha suka dauki hanyan gd yayinda motar hajiya kubrah suka nufi airport domin dakko autan ta wacce zata duro Daga kasar cairo , ta kammala karatunta gaba daya tazama cikakkiyar 'yar jarida Ayshat Dansabo lemu 妫e啯鍟犳#鍐ㄧ法 [7:50PM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 806 060 4338閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *3* Alhaji shu'aib da Alhaji Adam kuwa tun byn ficewan shureim, suka zube anan falon suna kallon_ kallon , da kyar Alhaji shu'aib ya iya furta "Adamu yanxu menene mafita kakoga irin kallan tsanan da shushu kemin? Wlh tsanata nake hangowa karara afuskan sa, zan iya jure komi amma banda hango kiyayyata karara afuskan my son, inama shureim wani irin so dani kaina bansan yadda zan fassara shiba, hakan kuma baya rasa nasaba da irin nutsuwa da kamun kansa , uwa uba tsananin biyayyan dayake min, ina tsoran shureim ya juyamin baya Adam, tir da wannan mummunan sana'a tamu " Ya kareshe mgn yana sauke ajiyan xuciya mai zafin gske , burinsa kawai kada shureim ya fallasa asirinsa agaban hajiya kubrah, duk da yasan zai wuya yayi hakan Alhaji Adam wanda shima yarasa mafita , jiyake azuciyansa shima tamkar salman dansa ne yakamashi yana aikata abnd shureim yagani , da kyar ya iya duban aminin nasa kuma abokin gudanar da wannan business din tasu , dake janyo musu kazaman miliyoyin kudi tareda kwangiloli masu tsoka , daga manyan kasa , kafin ya furta "Abokina kayi kokaryn ganin ayau basai gobe ba kazaunar da shureim , kafadamasa gskyn abnd yajefamu ga fara wannan harka , nasani shushu mai hnklne zai fahimcemu duk nasan bamuda wata hujja , Wanda zamu dogara dashi yasa shureim yagamsu ba son zuciyan mu daneman Tara kazaman dukiya yajanyo mana fadawa wannan harka Muna aikata LAIFIN BOYE tareda kawar da hnkln mutane akanmu ba , wacce tayi sanadiyyan bata rayuwanmu gaba daya" Sosai suke tattauna yadda Alhaji shu'aib zai shawo kan shureim din, daga karshe shawaran Alhaji Adam yadauka Shureim wanda yake kwance yanajin zazzabi mai zafi na neman rufeshi, wayansa yajanyo yayi dialing number Dr. Sudais , buga biyu ya Daga wayan yana fadin "Guy yane ? " Da kyar shureim ya iya furta "Plxx guy kayi sauri kazo wlh zazzabi mai zafi yakeson rufeni , gara kazo kayimin allura tunkan nakaiga rafke muku cikin daki" Da mamaki sosai sudai kejin wai shureim baida lfy lallai yanzu yanzu sai Allah, kaman ba dazu suka rabu suna ma juna shakiyanci ba, Hakan yasashi furta "Kaganin dama yanzu zan baro hospital din, " ***** Tafiya sukeyi bisa titi zukekiyar budurwa mai kimanin shekaru 18 ne , kwance akafadun hajiya kubrah sai zuba ruwan shagwaba take , ita adole tayi missing mumyn tasu a lot yayinda hajiya kubran ke biye mata Cikin shagwabar take fadin "Mum wai ya shushu ciwan me yake ne ? " Hajiya kubrah tashafa byn ta tana fadin "Hmmn wlh baby hnkln yana kan shushu cewa yayi zazzabi ne , nikuma yadda nasanshi da juriyan cuta , muryansa yadaga hnkln amma bari mujira dawowansa aga halin dayake ciki" Koda suka iso gd suna shigowa compound din mumy tahango motar Dr. Sudais, hakan yasa ta dubi yusrah tana fadin "Yawwa yusy kinga motar sudais inaga yadawo da shushune , bari muje part din nasa muga yanayin jikin nasa" Atare suka nufi part din shureim itada momyn yayinda driver ke kwasan kayanta xuwa cikin gd Kwance yake sunadan mgn da Dr. Sudai wanda yagama yimasa injection,sudais na tambayan shureim din yadda akai ciwo yazo da gaggawa haka , gashi koda ya gwadasa yadda yaji bugun zuciyansa, yakaru almun yana cikin tashin hnkl tambayan shureim damuwansa yake da abnd yajanyo hakan agaresa amma yayi biris dashi Ahaka hajiya kubrah sukai sallama itada yusrah , sudais ya amsa sallaman fusknsa fes akan yusrah wanda girmanta da kyawun data kara yai matukar bashi mamaki Yusrah da gudu ta isaga shureim dake ta saukemata smiling , ta zube kasa tareda kama hannuwansa tai kising Tana fadin "my ya shushu I miss u ya jikin naka "? Sake damke hannuwanta yayi yana tashi zaune ahnkl ya furta " my baby doll jiki dasauki zazzabi cefa kuma kinga guy dinnan yamin injection harna farajin sauki so ya hanya babyn mumy" Hajiya kubrah data zuba musu idanu taji dadi sosai ganin shureim din jikin nasa dasauki bayadda tayi zato ba Karisawa tayi tareda da shafa kansa kafin ta furta "My son ya jikin ? Murmushi yai yana fadin momy nama warke fa ni dama nafada miki ba wani ciwo bane sosai, " Sudais ne ya dubi yusrah yana fadin babyn mumy baki ganni bane bako mgn , ko duk zumudin ganin shushu ne ya rufe idanun? Yadda yayi mgn sai yasa yusrah jin kunya hakan yasa ta rufe idanunta tana fadin "Laah ya sudais sorry wlh dokin ganin my cwt bro yarufen idanu " Shima murmushi yayi yana tambayanta ya karatu tareda tayata murnan kammalawa , da fatan alkhairy sun dan jima kafin subar part din shureim din , har suka fice idanun sudais nakan yusrah wacce gaba daya ganinta yasashi cikin jin wani yanayi atattare dashi Ya kasa boye mamakinsa saida ya dubi shureim yana fadin "Guy kaga yadda baby yusy tazama big gal kuwa gsky nidai inajin 'yar gd zaai indai mumy zata bani " Wani harara shureim ya aika masa kafin yace kaifa dan world ne sudais , kanwar bayanka zaka kalla da sunan luv don Allah karka janyo mana raini Karfe 9pm iyalan ne duka zaune ana cin dinner , momy dady and yusrah banda shureim wanda sam yaki shigowa part din, domin bayi kaunar sake dora idanunsa akan dadyn , Momy ce ta daga waya takirashi bugu daya ya dauka , yana fadin mumy takatse sa da fadin son lfy bakashigo yin dinner ba duk gamu mun hadu , Ahnkl ya furta mumy kinmanta jikin babu dadine , kisa yusrah tadan kawomin part dina , ruwan tea kawai saidan abu mara nauyi yakareshe mgn da shagwaba sosai Hanging up tayi tana kallon dady take fadin, dadyn yusrah shushu fa baijin dadi , cikeda firgici da tashin hnkl yake furta "Meya samesa kubrah kuma kika kasa sanar dani tun shigowata gdn , " Hajiya kubrah tayi murmushinta mai kayatarwa , kafin ta furta "easy dadyn yusrah jikin aida sauki fever ne kuma yasamu sauki sosai yanxuma shagwabar ce tamotsa wai yusrah takai masa abncin part dinsa" Ajiyan zuciya Alhaji shu'aib ya sauke , tuni ya harbo girgin shureim din, sam bayason haduwansu ne shiyasa zai fara gujewa duk wata hanya dazai sa suhadu , sosai hnkln sa yatashi sai dai yazama dole ya koyi danne damuwansa gaban momyn , tun kafin tafara fahimtar wani abu 12 o'clock nadare Alhaji shu'aib ne ke zare jikinsa ahnkl daga hajiya kubrah, wacce tayi nisa sosai cikin baccin ta kai komo yafara cikin tafkeken bedroom din nasa , kafin daga bisani ya lallaba ya fice Kaitsaye part din shureim ya nufa koda yakai kofar part din , waya yazaro yayi kiransa sai dai hartagama ringing bai daga ba Cikeda mamaki yasake dialing sai jin wayan yayi is switch off , hakan yai matukar bashi mamaki Ahnkl yafara knocking kofar shureim wanda ke kwance aparlon sa , yana kallon wani American film domin yasan koya kwanta damuwa, bazata barshi ya iyama bacci ba yaji shigowan kirn dadyn Jin ana knocking yabashi mamaki waye zaizo part dinsa a wannan tym din Cikeda fargaba ya mike jin haryanxu ba abar knocking din ba, bude kofar yayi ahnkl ganin dady yasa gabanshi faduwa, lokaci guda yahade fusknsa tamau fuuu ya juya xuwa cikin parlon Alhaji shu'aib ya rufa masa baya , zama shureim yayi tareda runtse idanunsa , dady nabinsa da kallon mamakin sauyawar shureim din lokaci guda Ahnkl ya zauna kusada son din nasa tareda dafa kafadunsa , kafin yafara kokarin yadda zaiyi shureim ya sauraresa Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [7:58PM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 806 060 4338閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *4* Kiran sunansa yayi ahnkl shureim, yadda yakirasa da sunan shureim yasan tabbas dadyn mgn mai muhimmanci zaiyi dashi , hakan yasa shi amsawa da na'am dady Dady yacigaba da fadin"shureim inaso kabani hnkln ka da nutsuwarka nan , abnd yasa nazabi wannan lokacin sbd inaso abnd zamu tattauna yazama sirri Ina nufin ko mumyn ko ban yadda taji wannan sirrin nawaba, nasani ayanzu kanajin tsanata shureim, kanaji inama banine mahaifinka ba ayanzu, domin duk da mai tarbiya irinka , bazai so nazama uba agaresa ba " Hawaye masu zafi suka sauka akan kafadun shureim, wanda harzuwa lokacin idanun sa aruntse suke , jin digon hawyen yasashi bude idanunsa yana kallon mahaifinsa na zubda hawaye Kallon sa yayi tareda sauka kasa ya kwantar da kanshi kan kafafun dadyn, ahnkl ya furta dady ina jinka Dadyn ma kasa yazauna shureim ya zuba masa idanuwa , yana sauraren yaji menene dadyn yazo dashi adai dai wannan lokacin, kafin dadyn yafara mgn dacewa "Shureim tunda aka haifeka kataso kaganka cikin arziki ne, bakata taba sanin miye babu ba, duk abnd kanema kana samu har zuwa lokacin Dama zama mutum Nabaka dukkanin kulawa tareda gata nayi kokaryn Ganin na inganta tarbiyanka, cikin hukuncin Allah kazamo cikin yaron da duk wani uba zaiyi alfaharin kasancewan ka da agaresa" "Shureim kaman yadda kataso kasani nidin , hamshakin Dan kwangilane kuma dan kasuwa , da wadannan sana'a biyu natara duk wani arziki daka sani shureim" Tunkafin na aury kubrah ina cikin mazajen da zaa lissfa cikin masu rufin asiry sosai , Wannan mummunan harka da muka fara shureim , tasamo asaline wani lokaci da muka nemi wata kwangila mai tsoka , nida abokina Alhaji Adamu sai aka hadamu da wani minister , amatsayin na manyan 'yan kwangiloli bamusha wahalan ganawa dashi ba Sai dai koda muka sami ganinsa yabamu address din gueshouse din sane , inda wata Sunday ban mancewa misalin 4 na yamma muka samesa nida Adamu Koda muka isa akai mana iso zuwa cikin falon , abn mamaki munsamesa ne tareda 'yan mata kusan guda uku , bayaga wata gogaggiyar hajiya wacce alamu yanuna tareda wadannan matan suke Ganinmu yasa yasallami wannan hajiyar tareda wadannan 'yan matan ya basu umurnin shigewa ciki , yanayin shigansu da tafiyansu kadai zai shedamaka cikakkun 'yan barikine Byn shegewansu ne minister ya dubemu byn mungaisa cikin aminci da mutunci , mukasake shaida masa mune dai masu nemn abamu kwangilolin da sanata ya shaida musa Daga lokacin yafara shaida mana tsarinsu shida sanata, na indai munason wannan kwangila dolene mucika sharuddan dazasu bamu , sharadi nafarko kodai suyi lalata damu sannan ayi signing sannan kwangila tazo garemu , ko kuma mu amince zamu dinga kawo musu abokan harka maza da mata domin su rika hutawa dasu , Idn kuma har bamu amince da hakanba to sai dai mu hakura da wannan kwangila , wanda hakan na nufin zamuyi asaran riba ta miliyoyin kudi ba kadan ba Sai dai nan take nashaida ma minister bamu aminta da wadannan sharuda ba, sai dariyan da yayi da kuma kashedin daya biyo bayane yasa muka aminta dashi da kuma dukkanin abnd ya bukata Domin yashaida mana cewa tunda yafallasa asirinsa , dole mu muzaba cikin abu 2 daya lissafo mana , bijirewa hakan yana nufin toshewar duk wata kafa dazamu iya samin kwangila koda ko ta taroce , hakan yadaga hnkln mu kwarai da gske Batareda dogon nazari ba muka aminta da kudirinsa na 2, wato mudinga kawo musu mata da kuma matasa suna holewa dasu , " Cikin tsananin tashin hnkl shushu ya kalli mahaifinsa , tuni yafaraji kansa na sarawa wannan wace irin kazamar sana'ace ? Sai dai Alhaji shu'aib yakatse tunanin shureim ta hanyar cigaba da mgn yana fadin "Shureim bamu baro gurin minister ba saida muka tabbatar masa dacewa mun amince da kudurinsa, Adamu shine yasake ba minister tabbacin cikin satin zaiga manyan kaya " Nasan alokuta da dama kanaji idn ina waya , ina yawan cewa ansami manyan kaya , to ba kaya nake nufi irin nabusiness dina daka sani ba , alokuta da daman manyan kayan danake fadin suna nufin mata da kuma matasa , Tundaga lokacin muka zama tamkar masu safaran , yan mata da matasa muna rabasu hotel -hotel ga manyan kasannan , mukuma muna samun manyan kudade da kwangiloli naban mamaki , Kafin kace haka munzama manyan kawalai , kudi kota ina muke samu duk wata kwangila da zata fito , daga state ko federal mune kan gaba , Tunda muka fara wannan harkan shureim , ban taba sama zuciyata zan iya lalata da 'ya mace ba , hasalima idn aka kawosu bakasafai hakan bukaci ganin su ba, sai dai mubada umurni arabasu hotels byn mun tabbatar da kayayyakin sun wanku , zakuma ayaba dasu matuka Alhaji Adamu shine mutumin da Azal yafara fadawa kansa Watarana ankawo mana manyan kaya , masu matukar kyau da daukan hnkl , wadanda idn mutum bai yi da gske ba to tabbas shaidan zai iya nasara akansa, Lokacin da aka basu kaya domin gyarasu kaman yadda akeyi , kafin ayi posting ma senatocin mu da ministers ne , shaidan yayi nasara akansa , harya keta mutuncin daya Daga ciki wacce take sabuwace baa taba komi da itba Kasancewar yawancin kayan da ake bukata sunfi son sabbi fil aledansu ne, tunda ga lokacin Admu yafara harka duk kayan da zaa kawo sai sauki daya ciki , sai dai bai taba shaawar neman jinsin saba sai dai mata , Sannu ahnkl kasancewar sa abokin tafiya , amini kuma abokin harka yasa yau da gobe dayake kwadaitar dani , irin dadin zumar dayake lasa yasa tun ina masa fada har nadaina nafara sha'awan nima inlashi gardin zuman dayake kwadaitar dani Wata rana nima ankawo wasu 'yan mata kyawawa, sai dai Irin gogaggun yarane da idanunsu ya bude da harkan sosai , daya Daga cikinsu da kanta tai shaawan kasancewa dani , Alhaji ta tunkara da mgn domin shine nasu alokacin yasanr da jta nisam bana wannan hakan Sai dai dayake ance mace shaidaniyace , hakan yasa suka sakamun magani acikin lemu , awannan rana komi yafaru aranan nakara sanin zumar wata mace wacce ba kubrah ba, yanayin data tafi dani ya kara jefani cikin wani hali Daga ranan shedan yaci gaba dajan ragamanmu , dazaran ankawo mata saimun huta dasu kafin mu aikasu inda yakamata , sosai suke bamu hadin kai kasancewar mu masu arziki komi najin dadin rayuwa muna tanadar musu , Sai dai bamu taba shawa'awar kusanta jinsinmu na mazaba sam , sai mu nemosu murabasu gasu minister da manyan kasa Ko kadan bantaba bude wata kofa ko kafan da kubrah zata gane ina mu'amala da wasu mataba, sai dai ance rana dubu ta barawo ne rana daya tak namai kaya, sai gashi tsayin shekaru muna sheke ayarmu tareda da kawar da hnkln mutane damuke , da harkan business wacce aboye harkan damuke gudanarwa yafi komi kawomana arziki , wlh shureim wannan kasar tamu lalacewarta yawuce inda kake tunani Manyan sun baci ta yadda ko aiki kake neman karin girma ko wani mukami mai tsoka , sai kabi hanyan lalata ko fasadi kafin subaka dama kakai inda kakeso, sai dai wanda Allah ya tsallakar dakuma wanda bai biyewa son zuciya da kuma kwadayin tara dukiyaba , Shureim inaso kayafemin ka kuma rufe sirrina , baniso kubrah taji wannan mummunar lbryn , idn kaimin hakan tabbas zan san kai cikakken dane nagary agareni , kuma daga yau nayima alkawarin daina wannan harkan , zan rungumi kasuwanci na zan hakura da naiman duk wata kazamiyar kwangila , matukar saina sabi Allah kona kauce hanya zan sameta , Sosai shushu ke kuka tamkar karamin yaro, da kyar ya iya duban dadyn sa kafin yafara mgn "Dady hakika kun aikata mafi mummunan fasadi adoran kasa , kun zabi ku tsuda dukiyanku da kazantacciyar arziki , ayau ina kyamatar duk wani abu daka mallakamin koka ciyar dani da kudin kazan tacciyar kwangilan da kuke samu Dady meyasa kuka biyema son zuciyoyinku da neman tara dinbin dukiya , ta hanyar kaucewa hanya? Ayau inajin nadaman kasancewa ta jininka , ina ji inama nafito cikin talakawa wanda suke nema da kyar sannan suci susha, da irin wannan kazamar dukiyan daka hada halas da haram kana ciyar damu ka shayar damu Meyasa dady zabi aikata LAIFUKAN BOYE ? don kawai katara arziki , dady ina mai bakin cikin kasan cewata jininka wlh dady, kasani cewa wannan abnd kuke aikatawa , zakubar mana mummunan tabone da bazai taba gogewa ba idn ni ban tona sirrin ka ba tabbas Allah zai tona dady , Alhaji shu'aib gaba daya yagama muzanta agaban dan nasa, jiyake yi tamkar ya ga cewa komi cikin mafarki yake kasancewa ba gaske bane, Sai dai muryan shureim ne yadawo dashi hayyacinsa jin yana fadin "Dady inaso nai maka nasiha daka sadaukar da duk wata dukiya daka tarasa ta wannan harkan, kayi gaggawar sadaukar dasu domin tsarkake dukiyankata halas , Ka rungumi dukiyar ka ta halas kacigaba da juyata , koda ko hakan na nufin karayar arxiki ne agareka, " Duk wani kaddara da kasan kabani cikin wannan kazamar dukiyan daka tara , kajanyeta daga gareni dady , Yana kaiwa nan yayi gaggawar tashi xuwa bedroom dinsa, yayinda yarufo kofan da karfin gske , fadawa gado yayi yana kuka sosai yasan yanason mahaifinsa, amma yazama dole yajuyamai baya , hakan kadai shizaisa ya saduda yakuma tuba daga wannan mummunan fasadin dasuke aikatawa" Cikeda mutuwan jiki tareda damuwa matuka dady ya mike yabar part din shureim ,yana mai nadaman duk abnd ya aikata arayuwansa, Gashi farin cikinsa na nema ya ruguje , domin bayaji zai iya jure juya bayan shushu daga garesa ,gashi yasan tabbas barin wannan harka itace rufin asirinsa Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [8:02PM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 806 060 4338閳ワ拷: *LAFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *5* Cikin mutuwan jiki dady yafice daga part din shureim, ahankali ya sadada zuwa bedroom dinsa , har zuwa lokacin hajiya kubrah bacci take Kwanciya yayi tareda raba jikinsa da nata , idanunsa arufe yake ruf yayinda zuciyansa ke cikeda tunani da damuwa, Bayaji adaren yau zai iya rintsawa Sam hakan yasashi tunanin mikewa ya dauro alwala, sallah yayi yana adduan Allah ya yafemasa , yakuma bashi ikon nesanta kanshi daga mummunan laifukan da suke aikatawa na BOYE Misalin 9am na safe iyalan gdn ne zaune a dining suna kalaci , yusrah wacce ke sanye cikin shigan rigada wando na bacci , wanda yai mata matukar kyau domin itadin kyakykyawace sahun farko Kowa yayi nisa cikin cin abncinsa shushu ne kadai har zuwa lokacin bai shigoba, hajiya kubrah na kokaryn daga waya ta kirashi Sukaji bude kofa tareda hadadden qamshinsa yafara cika hancinansu, yana sanye cikin shirin zuwa office yaci suit wanda yai matukar yimasa kyau, tareda fito da kuruciyansa zallah Hnkl yake karisowa cikin falon har ya iso dining area din, yusrah da murnanta take fadin ya shureim gud morning byn yaja kujeran kusa da ita yazauna Shima kokarin wadata fuskansa da murmushi yakeyi , alokacin dayake shafa kanta yana fadin "Morning my yusy ya gajiyan tafiya ko ince yagajiyan zaman flight? " Cikeda murmushi da shagwaba take fadin "babu gajiya my big bros " Dady yafara gaisarwa amma sam bai yadda sun hada idanunsu ba, saiya juya gurin mumy wanda zuciyansa ke cikeda fal da tausayinta, Domin yasani idn hartaji abnd dady suke aikatawa a boye, zataji bakin ciki tareda kaurace masa domin kullin nasihanta akansu baya wuce, yatsaya ma halas ya guji aikata duk wata sabo, tana yawan kwadaitar dashi gameda aje iyali, Domin gujewa fadawa halaka Yazataji idn taji wai dadyne yake kawalcin mata harda matasa , bai tsaya anan ba shima yana aikata zina dasu , Sosai wani takaicin mahaifin nasa yasake kamashi, kadan ya iyashan ruwan shayi ya wuce office , yana aiki da National Health Insurance dake nan Abuja ****** Jakan hannun ta ajiye tareda zubewa bisa kujera , tana fadin wash ummah nagaji wlh yadda kikasan a motar kasuwa nayi fitannan Ayshace take wannan mgn byn tadawo tana mikawa ummanta sakon , data amso daga gurin hajiya kubrah ta dora da fadin "Wlh umma kinsan muna gaisawa bamu jimaba itama tace zata dakko yusrah , yau zata dawo harta kammala karatunta nikam karatun yusy yayi sauri sosai Hajiya safiya ta dubi tilon 'yar tata tana fadin" ai haka karatun yake idn bakai kakeba mussamman idn katafi waje nan da nan saikiga kadawo ka kammala" Aysha wacce tamike tana fadin "wlh kuwa umma muma dai Alhamdulillh tunda mun kammala asa'a, services kadai ya rage mana tana karisa mgn ne tareda daukan hand bag dinta , ta nufi room dinta yayin da tabar ummah na bude sakon ta data amso daga gdn hajiya kubrah **** Matashiyar budurwa ce da bazata wuce shekaru 19 aduniya ba, duk da hijab ne sanye ajikinta hakan bai boye kyawunta ba, farace tas da ita da alamu kuma Allah yayi mata baiwan halitta mai daukar hnkl Tafiya takeyi cikin natsuwa wanda duk namijin daya dora idanunsa akanta, zaiyi zaton wata natsatsiyar macece mai matukar kamun kai Koda ta iso wani katon gd wanda kai tsaye bazaka kirashi da gdn talakawaba, zaka lissafashi ajerin gidaje na masu rufin asiry Tura kofar gate din shiga tayi tasanya kanta ciki kaman jira akeyi tashigo gdn, wayanta yafara rury zaro sayar tayi daga cikin jakan ta byn taja tatsaya Cikin rawan jiki ta amsa wayan tana fadin" hello bakin rai bakin fama banji abnd me kiran take fadiba , nadaiji wannan budurwan nafadin "karki damu dole gobe mukasance tare nima din nayi kewarki matuka aminiya, daurewa kawai nakeyi kinsan halin Abba h bayi kaunan yawan fitata, dama skull kesawa kaji koda yaushe kana free to yanzu mungama, banida wani sakewa yanxu amma karki damu nasan yadda zanyi Suna gama wayan tayi shigewarta cikin gdn , tana rikeda wayanta samfuryn iphone 8 kai tsaye falon tashiga tana kwada sallama Mahaifiyarta na kwance da alamu kaman bata lfy ne , domin kuwa tana kwance bisa 3 seather ne ta rufa da bargo, Jin sallama yasata bude fuskarta tana duban kofa , take fadin Aneesa sai yanxu ? Yi maza ki aje jaka kishiga kitchen Aneesa tana kokaryn shiga dakinta take fadin, to ummah ya jikin toh,? Umman ta amsa da dasauki sosai Aneesah kawai dai haryanzu , jikinane bakarfi sosai shiyasa kiyi maza kidaura girki kinga haryanxu lantana, bata dawo ba idn tadawo din saiku karisa tare Aneesa ta amsada toh ummah karki damu bari in sauya kaya, tana shiga room dinta tacire pitted gown din dake jikinta, byn tacire hijab din Aneesa tanada matukar diri mai daukan hnkl , kyakkykyawace matuka wacce ta mallaki duk wani abu da mace zatai dagawa dashi Wata riga mara nauyi tasaka tareda daura zani akai ta fito tanufi kitchen domin daura girkin rana, kaman yadda umman tabata umurni Washegary Aneesa ce ke shiri domin tanaso yau duk yadda zaai sukance da Rufaida , wata riga da wando tasaka wadanda basuda maraba da tsirara, sai ta dakko wani hadadden after dress ta daura akai Light make up taima face dinta tayi kyau tamkar kasaceta ka gudu, Safan kafa tasaka byn tadakko hijab cream tasaka wanda yasauka guiwanta, tafito sak cikin shiga takamala gaduk wanda yaga Aneesa , zaimata kallo na mace kamila tagaske Around 11 tafito ummanta wacce tayi garas, tana kai kawo tsakanin kitchen da kuma falon Abban na Aneesa, dayake weekend ne yana gd bakasafai yafaye fitaba Kallon Aneesa tayi tana fadin harkin fito , saiki je kisake sanarda Abban naki , duk da nasanar dashi zaki dubiyan Rufaida ne ba lfy Aneesa tasauke murmushi tana fadin "to ummah tana shigewa bangaren Abban nata , zaune yake afalon nasa yana kallon CNN ya amsa sallaman Aneesah Sake gaidashi tayi tareda shaida masa zata gdn su Rufaida ne domin duba jikinta , Abban nata ya dubeta tareda kallon shiganta wanda baiga makusaba, illah sake yaba natsuwan yarinyar taska dayake gani 1k yazaro yabata yana fadin Aneesah karbi wannan,kitabbatar karfe 5 na yamma yamiki acikin gdn nan, kinsani sarai banason yawon banza Kasada kanta tasake yi tana fadin " to Abba insha Allah tadauki kudin tayi gaba Bawani tafiya mai tsawo sukayi ba suka isa gdn su Rufaida wanda yake anguwan Rimi Kaduna, katon gd ne sosai wanda kana kallo kasan mai kudin gaske ne mamallakin sa Koda mai gadi ya bude yaga Aneesah ce gaisuwa yashiga mika mata, domin duk wanda ya kwana yatashi cikin gdn su Rufaida yasan matsayin datake dashi aguryn shalelen gdn wato Rufy Gaidashi tayi cikin girmamawa kaman yadda tasaba, kasancewansa dattijo datake ganin mutuncin sa, jaka taballe tabashi 500 sabuwa kal cikin irin kudaden datake samu daga abokan harkanta , da kuma Rufy wacce bata kyashin kashe mata kudi ko mallaka mata Koda tashige katon main parlor na gdn babu motsin kowa, hakan yasata kai tsaye ta nufi bedroom dinn hajiya khairiyya Sallama takeyi cikin sanyin muryanta hajiya khairiyya da suke kirada momy , ta amsa tana fadin "barkadai Aneesa ai tun jiya Rufaida ke shelan zuwanki " Cikin girmamawa tagaida momyn kafin ta fito , tanufi wani corridor wanda zai kaita dakin Rufaida Tunkafin takarisa kofar room din tafara kwallah mata kira, bakin rai bakin fama kifito mana, aguje wata budurwa da tagaji da haduwa tayo waje suka rungume juna Sosai Rufaida tasake kwakume Aneesah tana shakan hadaddan qamshin dake fita ajikinta, yayinda hannusanta ke kokarin kama wadataccen kugun Aneesah Aneesah ne tajanye jikinta tana fadin shegiya tawan aikya baridai mushiga daga ciki ko , dukansu dariya suka saka kafin su shige dakin Rufaida , wanda bashida maraba da dakin mace mai aure domin babu abnd baa zuba najin dadin rayuwa acikinsaba Basu tsaya a karamin falonba kai tsaye bedroom dinta suka yada zango Wanda suna shiga takai hannu tacire hijab din dake jikin Aneesa, tareda after dress din daya boye asalin shigan dake jikin Aneey din Wani mayen kallon take binta dashi tamkar zata cinyeta danya Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [8:16PM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 806 060 4338閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *6* Alhaji Adam zaune ababban falon sa , gefensa matarsa ce hajiya safeeya wayansa yadauki rury, hannu takai tadauki wayan tareda mika masa Amsa yayi ya kara akunni byn ya latsa ok, Alhaji shu'aib ne hakan yasashi kokarin mikewa , yanufi hanyar bedroom dinsa domin kebewa Daga bangaren Alhaji shu'aib kuwa yasanar da Alhaji Adam din cewa , gashinan bisa hanya yanaso sutattauna mgn akan abnd yafaru ne Hakan yasa Alhaji Adam din sanar dashi su hadu a farm house ne nashi Alhaji Adam, domin kokadan bayason su tattauna matsalan a gdn sa Cikin sauri yadauki hula da car key dinsa byn yasake feshe jikinsa da turare, yafito yana duban hajiya safeeya yake fadin "Umman Aysha zanje farm house munada meeting ne dazamu gabatar yanxu " Adawo lfy taimai suka hero tare har zuwa babban main parlor na gdn, Ayshat ce kwance cikin shigan wata hadaddiyar gown ta boyel , tayi kyau harta gaji ganin Abban ta yafito cikin shirin fita , yasata mikewa ta iso garesa kaitsaye kanta ta kwantar akafadunsa tana fadin "Abba fita zakai dayanzu nake shirin zuwa maka hira ," Shafa kanta yayi yana fadin "Aysha meeting garemu yanzu haka su dadynki Alhaji shu'aib sunacan suna jirana, " Shagwabe face tayi tana fadin "shikenan Abba adawo lfy nima zuwa anjima nakeso inje gurin yusrah kasan jiya tadwo gara inje a kwance tsaraba dani" Murmushi yayi yana fadin gud gal to adawo lfy yafice abnsa Ita kuma Ayshat ta nufi room dinta domin gyara face dinta kafin ta fito don zuwa gurin yusrah ***** Farm house Alhaji shu'aib da Alhaji Adam ne zaune , suna hira akan abnd yashafi harkokin business dinsu , na shigo da kayan gini zuwa motoci da sauransu daga kasashen ke'tare Kafin daga bisani Alhaji shu'aib ya dubi Alhaji Adam yana fadin "Wato Adamu duk yadda nake tunanin shushu zai fahimceni abn yaci tura, hasalima tsanata nake hangowa daga idanunsa karara, hakika nayi nadaman aikata LAIFIN BOYE, gashi yanzu natra dukiyan sai dai asanadiyyan tonan asirinmu gashi shushu na nema ya juyan baya " Alhaji Adam ya nisa kafin ya furta "ka kwantr da hnklnk shu'aib shureim bazai taba iya juyama bayaba, kasani duk dana kwarai dole yaji zafin abnd muke aikatawa , amma ina tabbatr maka zai sakko ne " Alhaji shu'aib ya karbi mgn yana fadin"to Allah yasa hakan ni yanzu abnd nakeso kasani shine bani ba duk wata harka damukeyi ada Bazan cigaba da amsar duk wata kazamar kwangila ba, hasalima duk wani dukiyata danasan ta hanyar kazamar kwangila nasameta , na yanke shawaran sadaukar da ita ga marayu , zan gina musu gd inkuma basu tallafi Zan cigaba da juya dukiyata ta kasuwanci ita kadai ta wadatar dani , domin banga anfanin inci gaba da wannan mummunar sana'ar ba , alhali jinina tilo namiji dana mallaka na neman ya juyan baya , Adamu na kunyata jiya agaban shushu Nasani ban masa adalci ba idn har zan cigaba da aikata LAIFIN BOYE , domin tara kazamar dukiya sukuma injefasu cikin bakin ciki Shureim yasanar dani bayason duk wani abu dana mallaka dominsa , matukar da dukiyan wannan harka nasameshi , kai takaima yana fadin yana kyamatar duk wani abu dana ciyar dashi da wannan dukiya ta kawalci da barna Adamu to miye riban wannan harka tamu gara mutuba mubi tafarkin tsira , ko yaranmu zasu yafemana mummunan tabon damukai musu, domin wannan kadai ya isa abn gory agaresu " Nikam tundaga ranan da shushu yaganmu cikin mummunan yanayi, naji natsani wannan fasadi damuke aikatawa , na tsani su minister da duk wasu manyan kasan nan , masu aikata laifuka irin namu zanbar wannan harkan koda zai zama sanadiyar karayar arzikina " Jikin Alhaji Adam gaba daya yagama yin sanyi, tabbas yasani maganganun aminin nashi sune zallan gsky , yazama dole su tuba domin Allah da kuma kare nutuncin yaransu , duk da cewa sun riga sun musu tabon da bazai goguwa ba, domin komin dadewa sai ankira yaransu da cewa iyayensu kawalai ne mazinata , tir da biyewa son zuciyan dasuka yi abaya " Sun dade sosai suna tattauna yadda zasu bullowa su minister , domin surabu lfy dasu da kuma yadda zasu gina gidajen marayu , da dukiyan dasuka tara da wannan harka tasu , daga karshe suka watse ko wannan su driver yajashi zuwa gd domin hutawa cikin iyalansa ****** Aneesa basuyi masauki a ko inaba sai akan makeken gadon Rufaida , samfurin Turkish bed wanda yagaji da haduwa Babu abnd baa zuba na more jin dadin rayuwa cikin bedroom dinba, kaikace dakin wata babbar macece mai miji Irin kallon datakebin jikin Aneesan dashi yasa Aneesan kokarin saka hijab domin tsokanar Rufin, cikin azama takai hannu ta fisge tana fadin plzz karki rufemin kayan dadina, waishin wani tsari kikaiwa su umma suka barki fitowa da wury haka? Dariya Aneesa tasa tana fadin"cewa nayi bakida lfy sosai kina kwance nadai tsatstsara umma , ta tambayanmun Abba shinefa yau nasake sanar dashi shikuma harda bani kudin mota " Takarishe mgn tana dariya sosai kafin daga bisani ta tsuke fuska, damuwace karara ta bayyana afuskanta , kafin tasake dora idanunta akan Rufaida wacce ta shagala akallon dukiyan fulanin Aneesa , wadanda suka cika kirjin taf atsaye suke cak tamkar basushan murza Kafin tacigaba da fadin"zumata wlh natsani Abba na tsani halayyan sa nason kai da kuma son zuciya A kullum natuna shine silar jefani a halin danake ciki sainaji natsanesa" Zuwa lokacin idanunta sunyi ja alamun bacin rai, Rufaida ce tamike ta fice batareda tace komiba , bata jima ba tasake shigowa cikin bedroom din , Rabeca mai aiki tana biye da ita hannunta dauke da katon tray Wanda aka shakoshi da juices da kayan lashe-lashe, ta dire tareda juyawa byn tamika gaisuwa ga Anee babe Tana fita Rufaida na kulle bedroom din kafin ta dawo , ta dauki cup din juice mai sanyin gske ta tsiyaya , tamatsa dabda Aneesa ta kai cup din bakinta Babu musu tashiga shan ruwan juice din sanyinsa naratsa makoshinta , saida tashanyeshi tas sannan Rufaida tasauke cup din Wani kallo take bin Aneesan dashi gani tayi tasake fresh da kyau , ahnkl takai hannu tazare karamar rigan da batada maraba da babu dake jikin Aneesan, Nashanunta suka fito muraran hakan yasa Rufaida kai hannunta kansu , ta fara murzasu ahnkl jikinta Aneeysosai tashiga , kafin takai bakinta kunnin Aneesan tana fadin "Kiyi hakury zumata nasan zafin dakike ji azuciyanki , inaso kisama ranki zaki sami abnd kikeso , kinsan ina kishin wannan jikin plzz kada kiyarda kice zaki mallakawa wani shi , Wlh nida ke munrigada munzama bakin rai bakin fama, aurema zan barki sbd cikan burinki nason kidandani dadin namiji ,da kuma son kihaihu amma kisani bazan iya rabuwa dakeba zumata " Duk wannan mgn da Rufaida keyi hannunta nakan kirjin Aneesa , tana murzasu son ranta kafin Aneesan tafara maida martani cikin kwarewa da sanin kan harkan Kafin kace me sun tube junansu tareda fadawa wata duniya , ta aikata LAIFIN BOYE wanda dukkaninsu babu wacce iyayenta sukai nasaran gano halin da take ciki , sudai kawai sunsan irin zazzafan soyayyan darayan nasu kewa juna Sun dauki shawon lokaci suna gamsar da junansu , kafin su sami natsuwa inda Aneesan byn tagama samin natsuwanta , take hawaye sosai wanda narasa dalilin yinshi Shin natsananin dadine da gamsuwa ? Koko akwai dalilin zubansu ? To amsar dai nagareni sai kucigaba da bina don jin yazata kaya Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [8:29PM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 806 060 4338閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writer's_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *7* Rufaida ko tana kwance dai-dai ne haihuwar uwarta, wani irin nishadi takeji domin Aneesa tasan kan yadda takeyi tagamsar da ita, Shiyasa duk cikin yan matan da take tarayya dasu tafisonta, tareda matsanancin kishinta ganin irin hawayen dake ambaliya afuskan Aneey Yasa Rufaida mikewa tana jan tsaki ta nufi toilet , domin yin wanka don kuwa inda sabo tarigada tasaba ganin Aneesa na wannan kukan Sai dai basuji dadin juna ba dazaran sun kammala mashaar su xata farah kuka, wanda sam batajin lallashi sai tayi mai isanta sannan take rarrashin kanta, Ganin Rufaida tashigene yasa Aneesa cigaba da zubda hawayenta masu zafi, hawayan datakeyi tana zubdasune domin takaicin irin laifin datake aikatawa a BOYE, sam wannan harkan tanayinsane bada son ranta ba illah tsabar shaawa datai mata yawa Wanda Abban ta yaki fahimtar hakan, yazabi kore mata samari tareda dora burin lallai saita hado masa degree, kafin ya aurar da ita wanda ita Aneesa sam ba burinta kenan ba, aure takeso atsarinta tafison tayi aure kafin kammala karatunta, amma fir abban nata yaki Adalilin hakan yajawo mata fadawa wannan harkan, wanda take ganin shine kadai zai dinga kawar mata da sha'awarta, batareda iyayenta sun farga ba domin tana tsoron fishinsu da kuma aikata zina , amma tasawa zuciyanta dazaran tasami miji dole ne tayi aure Bakaman Rufaida datayi muguwar nisa aharkan ba, sam bata shawan tayi aure sai dai takan bi maza wadanda sukai mata, kuma sosai samari ke kashe mata dukiya ita kuma tana wadata Aneesa da duk wani abu na jin dadin rayuwa Fitowan Rufaida ya katse ma Aneesa tunani ta mike da kyar tafada bathroom din , Tsayin mintuna ta fito daureda karamin towel iyakacinsa kugunta , kanta sharkaf yake da ruwa kai tsaye inda Rufy take gaban mirrow tana busar da gashinta ta nufa Wata handrayer Aneey tadauka tareda jonashi awuta , tafara busar dakanta gashi gareta na asalin fulanin domin ummanta fulani ce Cikin mintuna 15 Aneesa tagama kintsa kanta tas sai qamshi ketashi ajikinta, shiganta tamayar kamar yadda ta fito gaban iyayenta 4:30pm dot suka fito daga room din Rufaida xuwa main parlour na gdn, inda hajiya khairy da bakuwarta ke xaune suna hira Har kasa Aneesa tagaida bakuwar momy wato hajiya marwa, ta amsa cikin sakin fuska tana jinjina natsuwa irin ta Aneesa Sallama taiwa momy suka fice zuwa compound din gdn , inda driver ke zaman jiran fitowansu domin maida Aneesa gd Katon ledane shake da cosmetics xuwa ubansun perfumes, ke jibge ciki jakan hannun Aneesa Rufaida ta amsa tareda zuba mata kudade Wanda bansan adadinsu ba , byn ta mika mata ne tana Mirza yatsun hannunta take dadi "My surgar sainazo ki kularmin da kanki plxx , " Wani kallo na shaidanci Aneey ta aimata kafin ta furta angama Bakin rai Driver yaja motar suka bar haraban gdn , yayinda Rufaida ta juya tanajin kewan Aneesa sosai cikin xuciya da gangar jikinta ****** Shureim shu'aib Abba aji ne ke tuki ahnkl cikin gwanancewa, tasowansa daga office kenan yana hanyan komawa gd ne, agajiye yake liss amma hakan bai hanashi biyawa, ya jido ice cream da meatbag ba domin yasan yana isa gd yusrah zata ce ina tsaraba Koda ya iso gd kai tsaye part dinsa ya nufa domin watsa ruwa, byn yafito yasake shiryawa cikin bakin wandon jeans da shirt fara mai ratsin sky blue , yayi kyau matuka gashin nan akwance luff Roba 2 na ice cream yasaka a frige dinsa , kafin ya kwashi sauran da meat bag din yayi part din momy Yusrah da Aysha ne zaune sunata hira ana kwasan dariya , Ayshat na sanye cikin riga da skat na swiss boyel, sosai dinkin ya amshi jikinta tareda fito kyawunta, dan kwalin kanta yazame hakan yasa kake ganin jelan kananan calaban dake kanta na kwance abayanta Hajiya kubrah sam hnkln ta nskan TV tana kallo , sallaman shushu da kuma azababben qamshinsa ya sanar dasu shigowan sa cikin parlon Momy ce ta amsa sallaman tna fadin my son harka dawo, karisawa kusada ita yayi yana fadin momy nadawo Jikawai yayi anrungumesa ta baya yana kokarin zama, yusrah ce kefadin oyoyo ya shushu , hannu yasa ya dungureta yana fadin my baby doll kedai bakya girmako , Dariya tayi sosai tana fadin sorry ya shureim ganin ledan hannunka ne naji gaba daya yawuna ya ya tsunke Murmushi yayi yasakar mata ledan yana fadin"gashinan saiki je kitasha ai " Momy dai nasauraransu bata tankaba, Ayshat ko idanu ta zuba musu ta dade sosai bata sanya shushun a idanunta ba, kasancewar bawai tafaye xuwa gdn bane tunda yusy ta tafi karatu Shikuma bamai xaman part din momy bane sosai , koka xo balallai ko yana gdn kaganshi ba shiyasa tadade bata Gandhi ba saidai taji suna waya da yayanta salman Sosai taga yasake wani mugun kyau da fresh , ita aduniya shureim yana birgeta, ahnkl cikin muryanta mai sanyi da dadin amo take gaidashi "Ya shureim ina yini " Sai da ya kalli side din kafin ya ansa gaisuwan fuskansa ba yabo ba fallasa, shisam bai kula da itama cikin parlon ba saida ta gaidashi Daga haka bai sake kallonta ba ya fuskanci momy suna ngn, yusrah ta dauki ledan ice cream din suka wuce xuwa bedroom dinta Karfe 7pm ana magrib driver yazo daukan Ayshat , har gurin mota yusrah tarakata da katuwar leda mai dauke da tsaraba Koda dare tayi aka hadu domin yin dinner shushu kin shigowa yayi, sai yusrah ce takai masa part dinsa, Tundaga ranan shureim ya canza gaba daya yadaina cin abnci tareda su apart din momy kaman yadda aka saba matukar dady yana gari , gaisuwa kadai kehadasu da dadyn shima ba cikin sakin fuska ba Sam irin zaman hiran dasuke da dadyn yana shagwaba, suna tattauna abnd yashafesu ya janyeshi, sam daga gaisuwa shikenan zai tashi ya fice Idn kaga shureim yasaki face to da momy ne ko yusrah, hakan bakaramin cin zuciyan dadyn yake ba Yau takama weekend saty 2 kenan da faruwan abnd shushu yaga iyayen nasa na aikatawa, Misalin karfe 10am shureim ya fito daga part dinsa , yana sanye cikin rigada wando na da'nyar gezna kalan sky blue , sosai yayi masifar kyau cikin kayan kasncewan sa mai farin fata , sai dai farinsa ba irin tau dinnan bane fresh ne sosai Shureim yakaiduk wani level dazaa lissfashi cikin jerin kyawawan maza, dasukanyi karancin samu ya hadu takowani fanni, Kaduna yake shirin xuwa inda zai shafe tsawon 1 week , yana gudanar da wani aiki da aka turashi a branch din dake nan kd Da sallama ya shiga part din momy saidai falon tsit yake, yana kokaryn zama momy na fitowa daga part din dady Hakan yasashi karisawa tareda rungume ta yana gaidata, itama rungumeshi tayi tana fadin kai my son wannan wanka haka, kodai surukar tasamu ne ? Sosai ya shagwabe fuska yana fadin "kai momy kinfaye zolaya nikam bansami kowaba, ni sam haryau banga yarinyar data kwantamin ba, inajin dai saikin zabomin mata donni nagaza samu" Murmushine ya kwace a fuskan momy cikin matukar farin ciki take fadin , da gske kakeyi my son kai amma naji dadi zanko yima zabin dazakai alfary dshi shushu, Shureim ganin farin ciki kwance fuskan momy hakan yasa yaji , lallai awannan karon dole yayi hakury yabata dama domin cikan burin ta nataga yayi aure, zai zauna da duk zabinda zatayimai domin yasan bazata taba zabamai abnd zai cutar dashi ba Alhaji shu'aib ne ya fito daga part dinsa yana gyara babban rigarsa da alamu fita zaiyi shima, Yaji duk abnd su momyn ke tattaunawa da shushun, hakan yasa cikin fara'a yakariso cikin falon yana fadin kubrah keda dan lelen nakine kuke zantawa,? Cikin farin ciki take kokaryn yimasa bayanin abnd suke mgn akai , ya dakatar da ita ga fadin naji duk abnd kuka tattauna kubrah Allah yai zabi nagari Shureim wanda tun fitowan dady ya tsuke fuskan sa tamkar bai taba dariyaba, batareda yabari idanunsu sun hadu ba ya furta "gud morning dady " dadyn ya amsa da "morning my son sai ina naga ansha wanka haka" Shushu yasaci kallonsa kadan kafin ya furta , "kd zani dady akwai aikin dazan gudanar na saty guda " Alhaji shu'aib ya dubesa yana fadin"to Allah yabada nasara idn kadawo inaso mu tattauna muhimmiyar mgn dakai son " Shushu ya amsa da to dady saina dawo din, yusrah ce tasakko daga stairs tagama hadewa cikin bubu na wani lace mai azabar kyau , tayi kyau harta gaji qamshi kawai kefita ajikinta Bata dubi kowaba saida ta isa ga dady tashige jikinsa , rungumeta yayi yana fadin autan dady anfito , cikin shagwaba take fadin "Eh dady shushu taduba tana fadin ya shushu gud morning tun 9nake jiran shigowanka kaki tashi dawury yauko, takarishe mgn tana shagwaba " Shureim ya sakar mata murmushi yana fadin dubeta batasan ta girmaba, wai mantawa kike yanzu kinzama big gal ne degree fa gareki ba yar primary kikeba , kike wannan sangarta baby doll Dady ne yace babu dai ruwanka da auta kaima naga haryanxu bawai kagirma da shagwabar bane, Ganin dady na neman samin kafan jansa da hiran da suka dade basuyi ba, yasa shureim yimusu sallama domin tafiya Tafiyan 1hour da mintuna 40 yakai shushu garin na gwanma , kai tsaye a hotel yayi masauki sai da yahuta yai wanka yasauya kaya , sannan yafito domin zaga gari Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [5:50PM, 3/22/2018] 閳ワ拷+233 50 348 1936閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *8* Bayan kwana biyu da zuwan shureim kaduna, misalin 4 na yamma tasowan sa daga office dinsu kenan, yayi wasu interview tuki yakeyi ahnkl ksancewan yagaji Hanyan dazai kaishi Mangal plaza yadauka, domin yanason siyan cable na iphone ya manta nashi a Abuja Parking dinsa kenan ya fito daga cikin motan , yana kokaryn shiga sukuma suna kokaryn fitowa 'Yan matane su biyu kyawawan gaske daya nasanye cikin after dress tasha rolling, takalmi ne mai tudu akafarta yayinda ta rufe face din da katon bakin eyes glass Dayan nasanye cikin wani hadadden laces riga da skat , kafanta sanye da bakin safa yayinda jikinta ke rufe da hijab wanda tsayinsa ya wuce guiwarta kadan, fuskanta sanye da farin eyes glass wanda yai matukar yimata kyau ba kadan ba Tunda shushu yasauke idanunsa akan wannan matashiyar budurwan yaji, wani abu wanda vaisan komiyeba ya tsirga mishi a kahon zuci, da karfi bugun zuciyansa ya karu idanunsa kyam akansu , har suka kawo dabdashi suna kokarin wucesa, sam su basuma kula da shiba hnkln su kwance suke kokaryn wucesa Hakan yasa shureim sauke wata Irin ajiyan xuciya, byn sun nufi wata katuwar mota suna kokaryn shiga back seat, Karfin hali hali yayi yaja kafafunsa domin xuwa garesu , don abnd zuciyansa ke tunzurasa kenan Aneesa takai hannu domin rufe kofan motar saiji tayi anrike murfin motan, tunkan takaiga mgn wani fitinannen qamshine yacika hancinta Leko da kanta tayi domin ganin wani mai karanbanin ne wannan, idanuwanta ne sukayi arba da hadadde kuma kyakykyawan matashin saurayin Rass taji gabanta yayi mummunan fadi bata taba cin karo da handsome guy irin wannan dake tsaye gabanta ba Sai dai cikin karfin hali idanunta akansa tamkar yadda shima idonsa ke kanta, tayi mgn cikin muryanta mai matukar taushi da dadin amoh take fadin "Mallam lfy yada haka? zakazo ka kama kofarmota ka rike " Murmushin dabaisan sadda yasubuce aface dinsaba yasakar mata, kafin yafurta "uhumm 'yan mata sorry ko don Allah inba damuwa inason ganin 2 minit plxx" Rufaida data fara kosawa Aneesa taduba kafin tamaida dubanta ga shureim tana fadin"kana iya tambayan aminiya idn tabaka dama babu damuwa" Rufaida ce takatse Aneesa da fadin "plxx baby fita kisallamesa mu wuce sam Rufaida batama tsaya kallon shushun ba idanunta nakan wayan hannunta , datake chart da saurayinta salman Adam Ahnkl ta fito daga cikin motar ta jingina jikinta, kafin ta saci kallon sa wanda idanunsa nakanta Shureim yafara da fadin" sunana shureim ni mazaunin garin Abujane , Nazo gudanar da wani aikine anan garin, shigowata kenan na hango ku mgn gsky farat daya naji kin birgeni , abnd ban tabaji akan wata 'ya maceba hakan yasa nayi karfin halin isowa gareki inba damuwa inaso kibani Phone number dinki, naga alama saury kuke karna bata muku lokaci" Aneesa gaba daya jinta take cikin wani yanayi , shushu yagama tafiya da zuciyanta farat daya , mgn sa ma kadai bakaramin sake kashe jikinta yayi ba , ba musu tashiga karanto masa digit dinta yana sawa cikin phone dinsa Saida ya kammala yasake kallonta yana fadin"to malamar bata fadamin sunan ta ba " Saida tasaki murmushi wanda har dimple dinta suka lob'a , kafin tafurta "kayi saving da Aneesah " Aneesahh yaja sunan kafin ya furta nice name , saikin jini zuwa anjima baijira jin komiva yayi gaba abnsa,ya barta da shakan fitinannan qamshinsa, sai bin byn sa tayi da kallo tana yaba class dinsa , uwa uba kyau da muryansa mai matukar dadi take sake jiyo amonsu cikin kunnuwanta, kiran sunanta da yayi kuwa jitayi duk duniya babu wanda ya iya fadin tamkar shushu Koda tashiga mota Rufaida tacika tayi fam, cikin masifa take watsa mata wani irin kallo, kafin ta furta" zumata wai waye wannan da kika tsaya saurara haka ? " Aneesa tadubeta tana kashe mata idanu take fadin"Bakin rai wlh wani handsome guy ne nayi kamu, nikam fitowanmu tayau tabiyani don gsky farat daya naji gayen yayimin" Wani irin kallo Rufaida kebinta dashi yayinda zuciyanta ya buga da karfi, me Aneesa ke nufi da hakan ? tabbas tanaso tajanyo wa kanta, don sam bata kaunar ranan da zataji Aneey ta furta kalman so gawani da namiji, domin hakan na nuni da barazanan cewa zatayi aure wanda bata fatan hakan, tafiso su dawwama ahaka suna sheke ayarsu , kaji son kai dai irin na Rufaida hmm Batace da ita komiba driver yaja motar suka fice daga plaza din , kai tsaye gdn su Rufaidan suka yada zango , Yauma kaman koyaushe swida suka murji juna sosai, kafin su sami natsuwa Aneesa na kwance akan kirjin Rufaida , yauma kuka takeyi tamkar koda yaushe hawaye nasauka bisa kirjin Rufaida Ahnkl Rufi tasa hannunta tana murza kirjin Aneesa , daya hannun na lalubarta ta kasa muryanta adishe yake , alamun tana son kary amma sai dai Aneesan ne tajanye jikinta , murya can kasa take fadin My surgar plzz stop it marata ciwo take , kinsan karshen month yayi period na keson zuwa Rufy sam bata saurara mata ba saida suka sake aikata tsiyarsu , domin jarababbun matane ajin karshe Rufaida ta mike tafada tiolet domin gyara jinkinta , yayinda Aneesa tacigaba da hasko fuskan shushu na mata yawo , duk ta kosa tasake sauraron voice dinsa mai matukar dadi Koda ta gyara jikinta bata dauki dogon lokaci ba ta bukaci wucewa gd , domin tasan halin Abba idn yadawo bai sameta a gdn ba, dama kuma donyayi asubancin zuwa zaria ne hartasamu da kyar umma tabata daman fitowa daga gdn Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [5:50PM, 3/22/2018] 閳ワ拷+233 50 348 1936閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writer's_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *9* Hajiya kubrah ce zaune itada yusrah , sun baje uban kaya tundaga kan handbags takalma zuwa fashions jewelries , hadaddun gske wanda aka turo mata Daga kasar China Yusrah ke zaban set guda akowanne ciki tana yin gefe guda dashi , zuwa can tadubi hajiya kubrah tana fadin momy waini kam yaushe , zaki bude plaza ne domin kasuwancin nan yakarbeki Sosai Hajiya kubrah tayi murmushi tana fadin"wlh auta abnd nake bury kenan bary shushu yadawo ayi shawarah, domin ko dady surprise zamuyi masa sai abn yatabbata zaiji lbry Wasu hadaddun hand bags da takalma , momy taware su wanda kudinsu zaikai 50k , ta dubi yusrah tana fadin auta aje wannan tareda naki na Aysha ne Yusrah ta janyesu tana fadin"lallai Ayshat takice momy nasan zataji dadi sosai da wannan kyautan" Masu aikin hajiya kubrah ne ke kwashe kayan zuwa wani daki na daban, kafin zuwa anjima afara zuwa duba kayan, sosai take ciniki matan manya da student rabi kuma tasararwa 'yan kasuwa Yusrah ma nata dana Ayshat ta kwasa zuwa upstairs , koda ta sakko momyn nazaune wannan lokacin waya takeyi , tana sanar da aminanta kaya sun iso Koda tagama wayan kallon yusrah dake faman latsa waya tayi, tana fadin"yusy kinsan abnd nake shiryawa araina kuwa gameda shushu? Yusrah ta aje wayan hannunta tana fadin"saikin fadi momy me kike shiryawa big brother din nawa ne" Momy take fadin"dazu nakemai mgn aure shine yace yabani zabi , duk wacce naga tadace dashi zai amshe ta hannu biyu, to nikam gsky babu yarinyar danake ganin tadace da shureim sai Aysha, Aysha itace yarinyar da takwanta min arai nadade ina shaawar shureim ya aureta, inadai kauda kaine sbd banaso insashi ya aury abnd bashida raayi , da kuma ganin sam bayama shiga sabganta Amma tunda yabani dama ayanzu to itace yarinyar dana zaba mai tazama abokiyar rayuwansa" Yusrah wani ihun murna tasaki tana fadin gsky momy kinyi tunani mai kyau, Aysha tanada nutsuwa da kuma kamun kai ga ilimin addini daidai gwargwado tasan abnd takeyi, zakuma sudace da juna" Gasky momy nayi farin ciki dama ya shushu yadade yana birge Aysha, nasani tana sonshi kawai dai kunya da zurfin cikin tane yasa takasa bayyana hakan Sosai momy taji dadin mgn da yusrah tayi , tareda jin kwaryn guiwan dazata tinkary hajiya safiya da mgn , domin sam bataso a aje lokaci sbd gudun kar shushun yasauya mgn ********* Washegaryn ranan hajiya kubrah da kuma yusrah suka isa gdn , aminin mijin nata wato Alhaji Adam, rungume juna sukayi tsakanin momy da kuma hajiya safeeya , wadanda suke aminan junane, Aysha da yusrah sukai masauki adakin Ayshan, cikin murnan wannan ziyara da suka kawo ,Aysha nasanye cikin wandon jeans daya fito da hips dinta , sai karamar top data kamata tareda fito da surar kirjinta dake cikeda dukiyar fulani, kasan cewan garin da zafi shiyasa sanyin Air condition yacika dakin ta ko'ina, Yusrah ce take fadin shegiya Ayshat kinga yadda kike sake cikane , kinyi wani kiba sbd angama skul sai zaman hutawa ko, kafin musha biki mukaiki dakin miji Aysha takai mata duka tana fadin wlh yusy bakida kyau , nikam ban shirya aureba hasalima bani sauraren kowa, mutum daya nakeso amma sam baimasan ina dakon sonsaba, nakuma san dawuya insamesa yusy , zancigaba da dakon sonsa domin banaji zan iya cire sonsa araina , Tuni har idanunta sun canza launi , yusrah ta dafa kafadunta tana fadin"miye abn damuwa Ayshat shiko wannan waye daya sami babban gurbi axuciyanki haka "? Any way ko waye kiyi addua kawai idn har rabonkine zaki sameshi cikin ruwan sanyi Amma zanso inji wanene wannan wanda kika mato kansa haka Aysha ta jinjina kai tana fadin"hmm hakane yusrah shiyasa addua kadai narike inayi , batareda na fallasawa kowa sirrin dake raina ba" Plxx kuyi maneji da wannan ina busy ne , zakujini soon insha Allah , tnx 4 d luv and support 棣冩 Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [5:50PM, 3/22/2018] 閳ワ拷+233 50 348 1936閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *10* Hajiya safeeya da hajiya kubrah ne zaune cikin bedroom din ummah hajiya safeeyan, Momy ta dubi hajiya safeeyan tana fadin"umman Aysha wato wata muhimmiyar mgn nakeso mutattauna , daga haka takwashe yadda sukayi da shushu tafadama hajiya safeeyan, Ta kare mgn tana fadin shiyasa nataso domin mutattauna, sbd nina yanke shawaran muhada Aysha da shureim , domin dorewan zumuncin mu nayaba da nutsuwan Aysha , amma ki tattauna da ita idn har bata da raayinsa, bazamuyi mata doleba" Hajiya safeeyan wacce farin ciki ya lullube ta ke fadin"karki damu momyn yusy wannan abune mai sauki nikaina nadade ina tunanin hakan, amma kinsan halin yaran zamni bakasafai suke yadda da hade hade ba, amma tunda shiyabada xabin anemamai, zanyi mgn da Ayshat abnd mukayi zakiji feedback ayau da dare basai gobe ba" Koda su momy suka tashi tafiya gurin mota Aysha tarakasu, tanata godia akan kayan da momyn ta kawo mata, ******* Aneesa kwance tayi ale-ale akan bed dinta chart takeyi itada Rufaida , da sauran friends dinta sai dai gabaki daya hnkln ta da tunaninta nakan shureim Sauraren kiran shushu kawai takeyi amma taji shiru, daga kanta tayi tana sake kallon agogo karfe 10 harda kusan rabi, Kashe data tayi ta jefar da wayan kan bed din, tarasa meyasa shushu yayi karan tsaye cikin zuciyanta farat daya, bata taba haduwa da saurayin dayayi saurin sace xuciyanta irin shureim ba Tayi samary da dama abaya wadanda tasosu amma sam , bata tabajin abnd takeji akansu yadda takeji akan shushun ba, Karan wayanta ne yakatse tunaninta cikin hanzari tadaga wayan , byn tasake narke murya tayi sallama Daga bangaren shushu wanda ke kwance bisa makaken bed din dake dakin hotel din daya sauka, jin muryanta kawai dayayi yasa shi sake gyara kwanciyan shi kafin ya amsa sallaman da fadin "Wa'alaikumussalam pretty malama Aneesah kinji ni shiru , sorry ayyukane sukasha kaina sai yanxu nasami lokaci, Allah dai yasa ban katse ma malamar bacci ba" Aneesa wacce tayi lamo tana sauraren muryan shushun, wanda yake saukar mata da wani irin kasala , ta amsa da fadin"no baka katsemin bacci ba dafatan kana lfy " Shureim ya amsa da fadin"lfy nake Aneey sai dai kinmin wata irin sata wacce baa taba yimin irin ta ba" Aneesa tazaro idanu tamkar shushu naganinta , kafin tashagwabe murya tareda sake narke muryan take fadin"sata kuma shureim wani iri kenan? " Dakyar ya saita kansa domin kuwa yaji wannan shagwabar ta Aneey har cikin gangar jikin sa, Cikin karfin hali yayi mgn yana fadin "satan zuciyata kikai Aneesa bada wasaba kinyi nasaran sace zuciyata farat daya, Abnd bantabaji akan kowace mace ba , gsky Aneesa nafada tarkon sonki , wanda nakeji idn har bansameki amatsayin mata ba , bani da sauran nutsuwa ina fata wani baiyi nasaran sace hrt dinki ba? Ya karishe mgn cike da karyewan zuciya " Aneesa wacce kejin wani farin ciki wanda tadade bataji irin shi ba, cikin muryanta mai dadi tasake narkesa sosai kafin ta furta, "babu wanda ya sace zuciyan shureim , kuma ina maka albishir da cewa Aneesa takamu da soonka tamkar yadda ka kamu da nata , " Wani dadine ya ziyarci zuciyan shushu tareda wani nishadi , cikin dansa yake fadin dama haka so yake , gasky bai taba tsintan kansa cikin yanayin dayakejin zuciyansa ayanxu ba Sosai hira ya tsinke tsakaninsu Rabin hiran Aneey ce ke kirkiransa, domin shushu rasa abnd cewa yake abnka dafarin shiga wanda baisan kan soyayya ba, sun dade suna musayn muryoyinsu tsakanin juna Sunajin nishadi nadaban atattare dasu har xuwa 11 nadare kafin suyi sallama, ko wannan su najinsa cikin farin ciki mara misaltuwa Wanda shureim baccin sa na ranan gaba daya yayisane cikeda mafarkin ya mallaki Aneesan **** Hajiya safeeya ce tareda Aysha cikin bedroom din umman , kafin ta dubi Ayshat din tana fadin"shatu kisaurareni mgn muhimmiya ce zamuyi dake Dazu momyn shushu tazomin da mgn son ayi hadin zumunci tsakaninki da shureim din, tazabeki amatsayin kizama suruka agareta, banaso ki cuci kanki ko kiyi kawaici akan abnd bakida raayi akai Hakan yasa mukace saimunji ta bakinki kafin muyanke shawara, domin shushu shiyaba momyn sa dama tazabamai mata , hakan yasa itakuma tazabeki bisa yaba nutsuwa da hnklnki Don haka idn kinada wanda kikeso karki boyemin komi kisanar dani , ni uwace bazan so kitauye farin cikin ki domin cikar burin wani ba, momy wayayyan macece wacce zata fahimceki " Jikin Aysha ne yayi sanyi yayinda takejin wani farin ciki na ziyartan zuciyanta, tabbas shureim shine kadai namijin datakejin sonsa har cikin jininta, shine namijin datakejin bazata iya yakiceshi cikin ranta ba, sai dai tana boyewane sbd hakan shine rufin asirinta , Sai dai ayanxu datake sauraren ummanta jitayi tsohon mikin sonsa datake dannewa yataso gabaki daya Cikin karfin hali ta dago tadubi umman kafin tafara mgn ahnkl tana fadin "Umma nikam banida wani wanda natsayar inaso , don haka duk hukunci da kuka yanke zan amsheshi hannu biyu, domin nasan bazaku taba yanke hukuncin abnd zai cutar dani ba Sai dai fatan Allah yasa shidin yakarbeni amatsayin zabin momyn, takarishe mgn ahnkl tana hawaye , wanda azahiri na farin cikin xata mallaki abnd zuciyanta kesone, duk da batasan shi shureim din ko aya zai karbeta ba idn yaji itace zabin momy Sai dai tanaji koma aya zai karbeta zata zauna dashi, tacigaba daraya sonsa cikin zuciyanta koda ko shi zai nuna rashin so agareta Hannu taji na ummanta bisa kafadunta tana fadin" yawwa Aysha Allah yai miki albarka kuma ina mai tabbatar miki bazakiyi nadamn auren shureim ba, domin shushu yaron kirkine wanda zamuyi alfari idn wannan abu yatabbata Tashi kije zanyi mgn da hajiya kubrah infada mata yadda mukayi , Allah yai mana zabi na alkhairy kinji ko Ameen Aysha ta furta tana ficewa daga bed room din momyn zuwa nata, gado tafada tana sauke ajiyan zuciya mai dadin gaske Ahnkl ta lalubo wayanta tareda zakulo pic din shushun , wanda awayar yusrah tatura batareda ita yusyn tasani ba Yayi masifar kyau a pic din wwnda yadaukeshi awani hadaddan gurin shak'atawa a garin Miami dake kasar America, yayi kyau harya gaji shafa pic din takeyi da hannuwanta yayinda , takejin soyayyan shureim Abba Aji nasake bin jinin jikinta Ta dauki lokaci mai tsawon gske kafin bacci yai nasaran saceta ,cikeda mafarkai barkatai duk na shushun Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [5:51PM, 3/22/2018] 閳ワ拷+233 50 348 1936閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *11* Hajiya safeeya bata sami kiran hajiya kubrah ba, sai washegary byn sun tattauna mgn da Alhaji Adam, wanda haryaso yafita farin ciki dajin wannan tunani dasukayi , nason hada auren tilon yar sa mace Aysha Da shureim wanda zaiyi matukar alfary da hakan ,domin yasan waye shushu yasan Irin nutsuwan da kamun kansa, yanajin Allah yasa shi shushun ya amince idn yaji wacece zabin momyn tasa Coz shi kanshi shaidane akan cewa ayanxu babu wanda shushu yake ganin bakinsu , tamkar shida mahaifinsa sai dai Alhaji Adam yadanne damuwansa yayi fatan alkhairy Koda hajiya safeeya tasnar da momy yadda sukayi da Aysha, bakaramin farin ciki tayiba fatanta shushu yadawo agabatar da baiko batare da wani jinkiri ba, Karfe 10 nadare hajiya kubrah ce sanye cikin nighties masu azaban kyau , irin nasu na manyan mata sosai take zabga qamshi mai matukar saukar ma mai shakansa da nutsuwa Bedroom din Alhaji shu'aib aji ta tura tashige, wanda tasameshi kwance bisa gado , gefenshi cup ne daya shanye ruwan ganyen shayi na green tea , wanda tagabatar mai kafin ta tayi kintso kanta Kusada shi taje takwanta kafadunsu na gugan najuna, qamshin daya shaqa nata ne yasashi sake shigewa jikinta Ahnkl take furta "dadyn yusy mgn nakeso muyi gameda hadin auren shushu da Aysha , " Tashi yayi zaune kaman yadda momyn itama tazauna , saidai haryanzu jikinsu nahade dana junane , Kallonta yayi kafin ya furta "Aysha yarinyar Adam kike nufi wai? " Gyada kai tayi tana fadin"kwarai kuwa itace yarinyar dana zabamai domin zasu dace da juna, kuma zumuncin mu zaifi dorewa yana naga kaman fuskar ka tanuna akamun damuwa? " Dady wanda yai kokaryn boye damuwansa ya zakulo murmushi , yana fadin"haba momyn yusy kema kinsan saina fi kowa farin ciki , kawai dai muyi fatan zabin yaiwa shi shureim din , kinsan bazan Goya baya ayimai abnd baida raayi ba Duk da cewa shiyabada goyan baya ayimai zabin daya dace dashi, Allah yashige gaba yatabbatar da alkhairy" Momy ta amsa da ameen karka damu ninasan shushu bazai taba bani kunyaba, kuma kai shaidane kullum yana mana biyayya, kuma Aysha natsatstsace wacce zaiyi alfari da aurenta , ahnkl zasu so junansu insha Allah " Daganan suka cigaba da tattaunawa akan yadda komi zaitafi batare da anbata lokaciba ******** Bada bata lokaciba soyayya mai karfi ta kullu tsakanin shushu da Aneesa, wacce takejin ayanxu xata iya batawa da duk wani wanda zai mata shamaki da mallakan shureim Tundaga randa suka fara waya akalla kullum sai shushu yakirata fin sau 5 arana, da dare kuma zasu dauki dogon lokaci suna chart , ana musayan kalaman soyayya mai tsafta Gaba daya shushu yagama sallamawa yayi dace da irin macen daya dade yana mafarkin mallaka, domin Aneesa bata taba anfani da wata kalma da zai nuna mai itadin tanada wani aibu ba, Saima nunamai datake itadin fa cikakkar mai kamun kaice , Sbd Aneesa daidai gwargwado anbata ilimin addini mai zurfi , hakan yasa Abba ke ganin bazata iya aikata wani abn ashsha ba, Yau yakama 1 week da xuwan shureim kd kenan, kuma ayau din yake son wucewa Abuja hakan yasa tun safe yashaidawa Aneesa yanaso su gana kafin yawuce Domin bazai iya wucewa baiyi tozali da itaba , duk da cewa kullum cikin turamasa pics take , amma sam bata yarda tayi pic din dazaiga aibunsa Tunda shureim yasanar da Aneey zancen zuwansa gdn su , hnkln ta yai kololuwa gurin tashi domin tasan , kotasha giyan wake ne bazaa barta fita ba bare tayi dabaran kaishi gdn su Rufy Kwance take akan bed tarasa wani dabarace zatayi , wanda zaisa abarta tafita domin bataji zata iya sabawa shushu kota bata ransa Muryan Abbanta ne yakatse tunaninta yana kwalla mata kira , cikin hanzari ta yo waje zuwa parlo inda takejin amon muryansa Tsaye tasameshi cikin shirin fita yaci babbar riga , rusunawa tayi tana fadin gani Abba Kallonta yayi yana fadin "Aneesa inaso karfe 6 ku shirya abncin da mutum 5 zasuci , keda mai aiki kuyi komi akan tsari zani zaria indawo , ban amince kifita ko ina ba inafatan kingane tashi kije " Aneesa ta amsa da cewa "to Abbas adawo lfy " Ameen ya amsa yana binta da kallo yayinda sonta ke karuwa azuciyansa, yanason Aneesa sosai tareda yaba hnklnta da nutsuwan dayake gani tattare da ita , sbd baisan tana aikata *LAIFIN BOYE* ba Shigewa tayi bedroom dinta tabarshi da umman ta , bata wani jimaba tasake fitowa byn taji tashin motansa alamun yafita Dakin ummanta ta nufa wacce tasameta tana sake saka turaren wuta abedroom din nata, qamshi kawai ketashi bakin gadon tazauna tana zare idanu Umma tadubeta tana fadin "Aneesa lfy daiko ? " Neesa tadubi ummanta tana fdin "wlh umma wani alfarma nazo nema dama wani sabon saurayi nayi , to shine yau yakeson xuwa musake ganawa sbd Abuja yake , aiki ya kawoshi nan kd nan dai takwashe komi gameda shureim tasanar da ummanta Wanda takarishe mgn tana fadin " wlh umma shureim natsatstsan mutum ne kuma dagske sona yake da aure, kuma nima nakamu da sonsa wlh Allah ummah Ke mahaifiyace agareni bazan iya boye miki komiba, kibani goyan baya na saurari shureim domin wlh umma ayanxu aure shine cikar bury na Kuma bantavaji na kamu dason wani namiji kaman yadda nakejin shushu araina ba, Amma nasani idn Abba yaji koransa xaiyi kaman yadda yashayi abaya Narasa meya Abba ke koremin samary, ayanxu nsgama degree wlh aure nakeso umma , kitaimakeni awannan karon kinunawa Abba cewa aurene araina ba boko ba" Umma kiyi hakury dani domin Abba yafara kaini bango , har inajin nafara jin tsanansa akan son zuciyansa dayakebi yana neman tauye rayuwata Wlh umma natsani Abba domin nikadai nasan irin halin daya jefani ciki asanadin son zuciyan..... Batakare mgn taba taji saukan wani lafiyayyen mary akan fuskanta, wanda yasa ganinta yadauke na wucin gadi kafin cikin fada umman tafara fadin "Aneesa kina haukane mahaifinki kike fadin kin tsanesa, shikike fadiwa munanan kalamai irin haka? , tobari kiji kiyi gaggawan saita bakinki ko intsinke harshen ki , sha sha sha kawai insake jin irin wadannan kalaman nafita abakinki" Aneesa durkushe wa tayi kan bed din tana kuka sosai, tasani umma bazata taba fahimtar metakeji cikin zuciya da gangar jikinta ba, bazata taba gane illan da son zuciyan Abba yajefa rayuwanta ba, sbd bata fito da *LAIFIN BOYE* fili ba, tabbas wannan karon dole tabijire wa Abba matukar bazai bata goyan baya akan shushu ba Bazata taba dora wani masters dayake bury ba, aure takeso ba karatu ba , tagaji da aikata **LAIFIN BOYE* duk adalilin son zuciyansa Idanunta tasauke masu zubar hawaye akan ummanta, wacce take kallonta wannan karon jikinta yayi sanyi ganin yadda Aneesa ke kuka sosai Tabbas tasani Aneesa takai munzilin dazata bukaci aure, kuma daidai gargwado tayi biyayya gurin cika burin Abba nasamin ilimin boko mai zurfi Ita kanta tafi shaawar Aneesa tayi aure amma Abba yakauda kai Aneesa ahnkl taje kusada umma takwantar dakanta akan cinyarta, har zuwa lokacin kuka take tana fadin"umma kiyi hakury nadaina wlh zuciyata ne ke matukar zafi , nasanar dake gskyn abnd ke raina ne sbd hakury na yakare awannan karon " Inason shureim shima yanasona umma kibani goyan baya nasaurari mutumin dayazo da niyyan aure gareni , plzz umma kiji tausayina kinji takarishe mgn cikin karyewan zuciya" Jikin umma gaba daya yagama yin sanyi tausayin d'iyanta yakarya zuciyanta, ahnkl take patting bayanta tana fadin"na fahimceki Aneesa awannan karon nima bazan goyi bayan son ran abbanki ba, tunda har kika furta aure kikeso to shizakiyi da izinin Allah , nabaki dama yazo kugana kafin yawuce inyaso nida kaina zantinkary Abba da mgn " Ki kwantar da hnklnki kiyi ta addua kinji maza tashi kije kisama masa abnd zaici , kafin ya iso amma kiyi komi cikin lokaci banaso abbanki yadawo yafahimci wani abu Kina sane kuma da umurnin sa don haka kiyi hanzari " Cikin murna sosai Aneesa ta tashi tana ma ummah godia , kafin tafice tana share ragowan hawayen fuskanta Umma tabita da kallo yayinda tausayi da tsoro yadarsu cikin ranta, tabbas tunda har Aneesa ta iya furta wadannan kalaman, yazama dole sumata auren don gudun abnd zaije yadwo , sai yau take sake Allah wadai dason xuciya irin na abban Aneesa Yaushe awannan zamanin 'yar ka zata nuna son aure , kai kuma kadage saitayi boko sosai takejin lallai wannan karon dole tagoyi byn Aneesa , bazata amince dawani batuba inbana ya aurar mata da d'iyaba Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *12* Aneesa ce ke kaikawo tsakan dakin da Abba ke sauke baki da kuma kitchen , tana shirya abncin datayi don tarban shureim Aji Tasha wanka tashirya kanta cikin hadadden after dreess mai azaban kyau da tsada, Rufy tasai musu atafiyar datayi kasar Dubai, tasha light makeup a faces dinta, tareda yin rolling akanta sai tashin fitinannen qamshi kakeji ajikinta Saida taga komi yayi yadda takeso ta koma cikin gd , kaman jira ake tana shiga room dinta wayanta na tsuwwa, shushun natane ke kira hakan yasa ta dauki wayan cikin kashe murya Sanar da ita yayi gashi nan awaje hakan yasa tana rike da wayan , take xira flat shoe dinta tayi waje , karo sukaci da ummanta dake kokaryn shigowa dakin, hakan yasa Neesa kashe wayan tana duban umma take fadin "sorry umma ga shureim nan ya iso zan shigo dashi " Umma tabita da kallo tana fadin"to maza shigo dashi " Aneesa tafice tana takunta cikin nutsuwa da yauki, umma tabita da kallo aranta take fadin lallai da gske Aneesa tna qaunar shureim Domin bata taba ganin d'iyartata na irin wannan rawan jikin akan namiji ba Bakar mota tahango ta parka hakan yabata tabbacin shushu ne, tana kokarin dialing number dinsa sai gani tayi ya fito, Yana tunkarota sake karemai kallo take tundaga sama har kasa, ayau sai sake gani tayi yayi mata kyauma fiyeda ganinta nafarko dashi, yayi kyau sosai cikin shigan qananan kaya , wanda yai masa kyau idan sa rufe cikin farin eye glass Koda yakariso kusada ita saitayi saurin dauke idonta akansa, murmushin sa mai tsada ya sake mata, Juyawa tayi yana biye da ita abaya har xuwa dakin bak'i, duk wani motsi da takunta akan idanunsa yana sake karema surar jikinta kallo Bakaramin kyau Aneesa tai masa cikin shigan datayiba , sosai yake sakejin sonta cikin zuciya da ilahirin jikinsa Tana jifansa da murmushi take nuna masa daya cikin kujerun dake parlon, ya zauna itama tazauna awacce ke facing dinsa Kafin ta surusuna kadan tana fadin"barka da zuwa dafatan ka iso lfy" Saida yasanya idanunsa cikin nata kafin yafurta"lfy lau pretty ya gajiyan wahal da zuciyata " Dariya tayi kasa -kasa kafin ta furta "hmm shureim kenan kaidai akwaika da zolaya " Mikewa tayi ta zubo masa juice mai sanyi cikin cup, ta miko masa hannu yasa ya amsa yana karewa yatsunta kallo , wanda sukasha jan lalle sosai ya birgeshi , gawani qamshinta daya cika hancinsa, tas ya shanye ya dire cup din kafin ya fuskanceta sosai , yana fadin "Aneesa gani gareki akaro na 2 ina mai sake jaddada qaunata zuwa gareki, banzo da niyyan wasa ko yaudara ba aurenki nakeson yin, domin azahirin gsky yadda nakejin kaunarki cikin zuciyata bazai misaltu ba Don haka inaso kisanar dani gskyn abnd ke ranki gamedani , banaso adauki dogon lokaci batare da iyaye sun shigo cikin mgn ba Don haka nakeson kisanar dani cikakkiyar ke wacece, domin dana isa Abuja ayau nakeson sanar da momy cewa nasami matar aure Don harnayi kasadan bata zabi amma nasan tunda narigata samun zabin zuciyata shikenan, don haka ina sauraranki pretty" Aneesa ta dubeshi kafin tafara da fadin "kaman yadda kaji sunana Aneesa , iyayena dukkaninsu haifaffun zariane , Abba yafitone a anguwan juma dake cikin birnin zazzau, yayin da umma ya Aurota daga samaru Abba na aiki yakawoshi garin kd anan aka haifemu nida yayana wanda yarasu yanada shekaru 6 , yakasance ayanxu nice daya tak da suka mallaka Hakan yasa Abba yadaura dogon buri akaina naganin , sainayi karatu mai zurfin gske a fannin boko , duk da cewa vanida raayin karatun aure nakeso , amma saina dinga yimasa biyayya domin ganin nacika burinsa Nayi samari sosan gske amma duk wanda yakawo kansa , gdn mu dasunan neman aurena Abba zai koreshi yasanar dashi karatu zanyi ba aureba Duk dacewa abn nadamuna amma sai nake boye damuwata , har zuwa yanzu dana kammala state university , services kadai yarage min sosai fuskan Aneesa ya bayyana zallan damuwa Shureim wanda ya tsuramata idanu yana sauraran ta, ya jinjina kai yana fadin " ehem ina sauraronki pretty" Aneesa tacigaba da fadin"shureim har kawo yanzu danake maka wannan mgn Abba burinshi ayanzu ina kammala services Indora masters, sam baya mgn infito da miji nasara wani dogon burine yake dashi akaina, bana burin zurfafa boko arayuwata shureim, zuciya da gangar jikina tun da dadewa aure suke muradi, amma narasa yadda zanyi Abba yafahimci cewa aure nakeso ba karatu ba Sai dai inamaka albishir da cewa Aneesa na sonka , sonda ban taba yima kowani namiji irin saba, awannan karon inaji nizanyi nasara insha Allah kaine mijina shushu Takarishe mgn tana rufe idanunta da hannu alamun kunya" Shureim wanda jikinsa yafara sanyi mgn Aneesa nakarshe yabashi kwarin guiwa, tareda jin sabon sonta kominta nabirgeshi , cikin murmushi yake fadin "Gud Aneesa naji dadin yadda nasami gurbi cikin zuciyanki, mgn Abba kuma kisa aranki lokacin auren ne baizoba adacan , amma ayanxu kam kisama zuciyanki da ikon Allah shureim shine zai mallakeki, so addua kurum zamuyi tayi kinji Oya open ur eyes , kinwani rufemin fuskan dake sani cikin nishadi Yakai karshen mgn cikeda xolaya , yana mai sake fadin but baki sanar dani aikin da Abba yakeba pretty" Aneesa ta furta "Abba yayi retare daga aikin gwamnati yana harkokin business dinsane da kuma harkan noma da kiwo " Jinjina kai shureim yayi cikeda gamsuwa kafin ya furta"gud pretty to nidai Sunana shureim shu'aib Abba Aji Dady na fitaccen dan kwangilane kuma rikakken dan business sosai, Mu haifaffun garin gombe ne saidai a Abuja muka tashi , dady da momy dukkaninsu 'yan bokone , hakan yasa muka tashi cikin gata da wayewa, hakan baihanamu samun ingantacciyar tarbiya ta addini ba, nine babba kuma namiji daya tak dasuka mallaka, sai auta yusrah sam Abba bai taba shaawar aikin gwamnati ba Nayi karatuna akasar Turkey inda nakaranta business administration, yanzu ina aikine da National Health insurance dake Abuja, ina kuma taba harkokin business daya shafi shigo da motoci daga kasashen ketare Momyna cikakkiyar fulanin garin gombene , yayinda dady kuma hausa Fulani," Aneesa ta jinjina kai tana fadin"Allah ya shige mana gaba " Shushu ya amsa da Ameen baby pretty I luv u Wlh Aneey idn bansameki ba bansan ya rayuwata zata kasanceba, plxx ki rikeni amana kinga ni first luv ne bantaba so ba sai dai asoni, sai yanxu rana tsaka kikai nasaran mamaye zuciyan baki daya Aneesa tayi dariya kafin ta jefeshi da wani kallon luv take fadin"karka damu my shushu Aneesa takace insha Allah " Abnci ta xubamai basmati rice with patotoa source , sai pepe meat wanda yake tashin qamshi Plate din ta tura gabanshi kafin ta zuba banana smoothie a cup ta tura mai, tareda ruwan Faro duk wannan abn idanun shureim nakanta Komi takeyi birgeshi takeyi komi tanayinsane cikin nutsuwa, komawa tayi ta zauna tana fadin oya bismillah Sosai yaci abncin jin cewa dakanta tashirya dominsa, yakuma yaba sosai da kwarewanta afannin girki , daga haka suka taba hiransu ta masoya kowa na fadawa d'an uwansa yadda yake jinsa aransa Daga karshe shushun yamike don kama hanyan Abuja, har gurin mota tarakshi tana xubamai shagwaban dake susuta shi , fadi takeyi zatayi missing dinsa kai kace sun shekara dasanin junane , hmm soyayya kenan inji Ayshat Rafan 20k ya mika mata hadeda leda mai daukeda turaruka masu tsadan gske, wanda yatsaya yasiya domin ta Ja baya tayi tana girgiza kai take fadin"no shureim bazan karba ba " Shureim wanda ranshi yagama baci cikin hade faces yake fadin"sbd bakyaso sona ko pretty shiya bazaki karbi abnd yafito daga gareni ba" Ganin yadda ranshi yabaci yasa Aneesa daukan ledan turarukan , tareda yimai godia da fatan sauka lfy , ta juya zuwa cikin gd tabar shushun nabin bayanta da kallo harta bacewa ganinsa Kafin yasauke ajiyan zuciya ya shiga mota yanajin sonta nasake game dukkanin zuciyansa Fatanshi kawai yakai gd lfy domin gabatarwa momy da albishir din , yasamu macen dayakeso wacce bayaji idn baisameta zai cigaba da rayuwa mai kyau Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *13* Fuskar Aneesa yakasa boye farin cikin datake ciki, domin har wani extra nishadi takeji, gawani soyayyan shureim din dake sake zaman dirshan cikin zuciyanta Haka tashiga parlour babu kowa jin tashin qamshi dake fitowa daga site din kitchen, ya tabbatar mata da cewa ummah natare da mai aiki suna shirya abncin da Abba yasa ayi kenan Kai tsaye hanyan kitchen din ta dosa fuskanta dauke da murmushi , lantana dake facing kofar kitchen din tana shirya salad da umma tagama hadawa, ta dubi Aneesa tana fadin "Yar gd na sai yanxu gashi har hajiya ta shigo munkammala komi, " Neesa tayi dariya tana "fadin wlh lantana sai yanzu yatafi ta dubi umma tana fadin ummah sannu da aiki nabarki da wahala wlh sai yanxu ya tafi" Ummah ta dubeta tana fadin"bakomi Aneesa yanzu dai yimaza kizo kifara shirya abncin adakin baki , kinga har 6 takusa ba abn mamaki bane kiji shigowan su yanzu " Aiko Aneesa kai tsaye tawuce room din ta kayan jikin ta tasauya , ta fito suka fara kai abncin suna ajewa harsuka kammala, Koda tadawo ledan turaran da shushun yakawo tadauka, tayi bedroom ummah domin nuna mata kyauta daga masoyinta shureim Ganin bata cikin dakin yasata juyawa tabar turaren bisa bed din, Rufaida takira tana shaida mata yaufa masoyinta yazo , domin rufin tun haduwan Aneesa da shushu kullum cikin yamata zancensa datake Wanda hakan bakaramin kona ran Rufaida yakeba, sai dai sam bata nunawa Aneesan , domin tana ganin bayanzu bane lokacin daya dace tafito da kishin shureim da takeji ba , domin duk wani wanda zai rabi Neesa tofa Rufaida ta tsaneshi kenan ********* Shigan yamma shureim yayiwa Abuja hakan yasa koda ya isa gd, kai tsaye part dinsa ya wuce sai dayayi wanka ya huta , kafin ya fito zuwa part dinsu momy Da yusrah yafara cin karo cikin parlon ganinsa yasata rugowa da gudu tana fadin"oyoyo ya shushu shikuma ya rungumeta yana fadin baby ya gdn " Sakinsa tayi tana fadin wlh munyi missing dinka ya shushu, hannu yakai ya dungure goshinta yana fadin"to aigani nadawo wai ina cwt mom ne ? Da hannu yusrah ta nunamasa bedroom din momy alamun tana ciki Hakan yasa yakama hanyar bedroom din yana fadin"momy am back yana tura kofar ya tadda tana waya ne ashe, hakan yasashi janyo stool yazauna yana zabga mata murmushi, shushu bakaramin son mumy yakeba sosai Saida ta kammala wayan ya isa ya kwantar da kansa akafadunta kafin ya furta"momy I miss u nasameku lfy ? " Mom ta shafa kansa tana fadin lfy qalau my son , ya gajiyan hanya ? Shushu ya amsa da Alhamdulillh mom sai dai nagaji , fura kawai nakeson sha hope akwaishi cikin frige, Mom tayi murmushi tana nuna masa side din da karamin frige dinta ke aje cikin bedroom din, tana fadin"kaga ga furacan cikin frige dazu nadama shi don nasan Saika nemeshi Tashi yayi yana fadin wlh momy nayi missing dinsa tunda naje banshaba sam, dakko jug din kacokan yayi yana dauki cup dake jere saman frige din, ya zuba yafara sha sanyin furan da gardin coconut da aka dama furan dashi yana ratsashi Kusada ita yadawo yazauna tamkar zai shige ciki, kafin ya furta "momy yau akwai fa daddadan albishir dazan miki , wanda zai saki farin ciki da jinshi" Momy tayi murmushi tana fadin "kaman kasan nima jira kawai nake kadawo nima insanar dakai wata muhimmiyar mgn Shureim wanda bai kawo komi cikin ransaba ya furta " mom to mubary zuwa anjima sai infara gabatar da nawa domin duk na kisa , dady yayi tafiyane? Yayi tambayar yana kallon momy wacce taji tambayar tazo mata abzata A tunaninta shureim shine nafarko dazaisan dady yayi tafiyane imma yayi byn ita, Towai meke faruwa tsakanin dady da shushu , domin tafara ganin canji daga yadda shureim din yarage walwala matukar suna tareda dadyn Kauda kai tayi tana fadin dady nagary babu inda yaje , bakuyi wayabane tunda katafi? Shureim ya amsa da munyi momy amma sau daya , Naso sake nemansa ayyuka sun min yawane , Kiran sallah da ake kwadawa yakatse hiran nasu , shushu yatashi yana fadin"momy time 4 pray bari indawo masallaci saimu tattauna mgn ko yafice abnsa" Momy ta nufi toilet domin dauro alwala *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *14* Shureim da momy da Aneesa ne zaune a falo , byn sun kammala dinner har zuwa lokacin kuma dady bai shigo gdn ba Momy ta dubi shureim dake cin Apple ahnkl tana fadin ,"my son ina jinka wani albishir ne kataho dashi ? " Shushu ya dauki wayan shi batare da yafara cewa komiba, pic din Aneesa ya danno wacce tadauke shi tana sanye da doguwar riga xubin Indian design, Tasha rolling tayi kyau sosan gske mikama momy wayan yayi yana cewa"momy duba pic dinnan kiga tayi kuwa Allah yayi nayi mata wlh momy son Aneesa yayiwa zuciyata mummunan kamu , 7 days da haduwan mu kenan amma inajinta cikin zuciyata , tayadda bazan iya cikakkiya rayuwa mai nagarta ba inban mallaki Aneesa ba mom" Ya karisa mgn yana dariya sosai kana kallon fuskansa zakasan, yana fadin komine with full confidence dinsa, Yusrah da momy ya bary da baki bude xuciyoyinsu cikeda tsananin mamakin shureim din, hannun momy har rawa yake da kyar tanemo nutsuwan ta , yusrah ce tadawo dab da ita domin ganin wata mai sa'an ce shureim kefadin wadannan kalaman akanta Dukkaninsu suka xubama pic din idanu suna kallon hoton Aneesa, sai dai atake zuciyan momy taji batai na'am da Aneesa ba , sbd bataga abnd Aneesa zata nunawa Ayshat ba daya wuce farin fata data fita Yusrah tafara mgn tana fadin "big bros gsky tayi but zabin da momy taima wlh tafita haduwa ya shushu" Wani uban harara yajefi yusrah dashi yana duban momy dake miko masa wayan Fuskanta kadai daya kalla yanuna bata yaba da Aneesa ba , zuciyan shureim takarye ya zubama momy idanu yana sauraron jin mezai fito abakinta Momy ta mika masa wayan tana fadin "shureim naga hoto takumayi batada makusa sai dai zabin danaima tafita komi , uwa uba ita munsanta munsan halayyan ta don haka kamakaro , Sai dai ka jingine mgn wannan yarinyan ka amshi zabin mu kaman yadda kabani izinin nemo maka mata , to aranan nayanke shawaran hadaka da Ayshat yarinyar dadynku Alhaji Adam" Tuni shureim kejin wani xufa na keto masa idanunsa sun kada sunyi jajir, cikin tsananin tashin hnkl yake fadin "Wat momy Ayshat fa kikace qanwar salman , no momy karki min haka wlh bantaba son ta ba bakuma naji zan sota , hasalima ina mata kallo ne tamkar yusrah kinko ga zancen ma nasota bai tasoba Momy Aneesa itace kadai zuciyata keso ban taba soba sai akanta , plxx momy kijanye zancen tunkafin ma yaje kunninta tafara rainani, nacene kizaban mata arashin sanin zan hadu da Aneesa , tunda nahadu da wacce zuciyata keso plxx momy kijanye zancen Aysha" Ya karishe mgn tamkar zai rushe da kuka , yayin da momy tai mugun shan kunu domin bataji akwai wanda ya isa yatada zancen auren shushu da Aysha Hakan yasa takirayi sunanshi"shureim ka saurareni da kyau kaji mgn injanye zancen hadin aurenku da Ayshat ma baitasoba, domin bazaka maisheni karaman maceba, naje har gd nasanar da momynku hajiya safiya, takumayi na'am sannan dadynka da shi Adamun sun tattauna mgn , yarinya harta Amince batareda datayi gardama ba saikai danake ganin na isadakai To bary kaji wlh kaji narantse Ayshat itace zabina, sai dai idn zakayi mata biyu saikayi byn kacika burina , saika aury zabin naka daga baya , amma mgn wata Aneesa kama ajeshi agefe " Bata sake bashi daman mgn ba tamike tai hanyar bedroom dinta, tare da rufe kofan jikake baaamn... Tabar shushun dafe da kansa wanda kejuyawa tamkar zai tarwatse, gaba daya jinsa yake cikin wani yanayi dabai taba tsinta kansa cikiba, na tsananin tashin hnkl da rudani Yusrah ce ta matso kusadashi tana fadin "plxx ya shushu kayi hakury ka amshi zabin momy wlh Ayshat bata da makusa, ga nutsuwa ta mallaki komi da ake nema ga cikakkar mace, kuma na tabbatar idn akai auren.............. Wani tsawa yadaka mata cikin hargowa yake fadin leave idiot kawai, ni kike fadawa wannan banzar mgn ? Aguje yusrah tayi hanyar bedroom dinta tana kunshe dariyan dake son taho mata, gefe guda kuma tausayin shushun na Neman karya zuciyanta, sai dai sam tafisonsa da qawarta ace wanta gd naso mezaisa akai dawa, sannan sanin kantane Ayshat macece da kowani namiji zaiyi alfary da samunta Shureim mikewa yayi yanajin wani mugun jiri nafisgansa , da kyar yakai kansa part dinsa kafin ya zube kan sofa , yana sauke numfashi mai zafin gske gaba daya brain dinsa cushewa yai Meke shirin faruwa dashine? Meyasa momy zata juyamasa baya alokacin dayake matukar bukatan tallafinta , domin samun cikar burinsa wato Aneesa yarinyar dayake jin sonta nakaruwa akowace dak'ika, why ? Why? Meyasa momy zata zabi hadashi da yarinyar dabai taba mafarkin wani abu yashiga tsakaninsa da ita daya wuce gaisuwaba , Yarinyar dayakejin zafin mahaifinta cikin zuciyansa , tuni zuciyansa ke hasko masa yanayin daya tsinci Alhaji Adam da mahaifinsa suna aikata mummunan *LAIFIN* *BOYE* rintse idanunsa yayi yanajin saukan wasu zafafan hawaye , wadanda suke zibowa tareda wani matsanan ciyar tsanan Alhaji Adam da Aysha" Aneesa kadai yake ji aransa itake yake kallo amatsayin natsatstsiyr mace , wacce idn yasameta yayi babban dace Meyasa momy xatamai haka ? Tunowa yai da mgn momyn"sai dai kayi mata biyu byn kacika burina " Dafe zuciyansa yai dake masa zafi shine akewa zancen yayi mata 2? Anyako momy nason sa tana son farin cikinsa? Wayansane yashiga rury a wahalce ya daukota yana kallon sunan dake yawo akan screen din My luv shine sunan dake yawo bisa screen din wayan, amma shushu yakasa daga wayan, hartagaji ta tsinke bai sami daman receiving ba ********* Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *15* A bangaren Aneesa kuwa jin takira har 2 misscall bai daga wayanba, tayi tunanin ko ya kwantane sbd gajiyan tafiya, hakan yasata ta tura masa text na fatan ya isa gd lfy, tareda kalamn soyayya da tasan xaiji dadinsu Kiran dataji ummah namata ne yasata aje wayan ta nufi bedroom din umman, Xama tayi bakin bed din tana kallon ummanta dake rikeda ledan, turarukan da shureim yabata tana fadin"umma gani " Umman ta dubi Aneesa tana fadin "wannan kuma daga ina? " Aneesa tayi murmushi tana fadin"umma shureim ne yabani nashigo dazu kinshiga wanka, saina ajeshi bisa bed ta karike mgn tana kallon umma" Umma tayi murmushi tana "fadin to angode amma ki kula da amsan kayan samary ,niban fayason irin wadannan kyaututtukan ba " Aneesa ta ja numfashi tana fadin "wlh umma ban amsaba saida naga ransa yabaci , da harda kudi masu yawa wlh kin amsa nayi" Umma ta tsuke fuska tana fadin" to akul dinki da amsar ko kwandalansa , nafada miki wannan din ma saiki adana har dues lokacin da xamuga yadda xata kasance , Allah yazaba abnd yafi alkhairy" Ameen Aneesa ta furta tana mikewa rikeda ledan xuwa dakinta, wardrobe ta bude ta aje ledan tareda sauya kayan jikinta xuwa na bacci, ta kwanta xuciyanta fal tunanin shureim tareda jin son taji voice dinsa, ahaka bacci yai awan gaba da ita Washegary Alhaji Mahmud wato Abban Aneesa da umma habeeba ke zaune afalon Abban, byn kammala kalacinsu Aneesa tayi sallama cikin falon Tana sanye cikin doguwar riga ta bubu wacce tai mata kyau , karamin gyale tayafa bisa kanta yasakko kafadunta, durkusawa tayi ta gaida Abban nata, ya amsa cikin sakin fuska byn fitanta ne Umma ta dubi Abban tana fadin"yawwa Alhaji dama inaso muyi mgn akan wannan yarinyar Aneesa, jiya take sanar dani tasami tsayayyen saurayin daya fito yana sonta da aure, harma ya biyo nan ajiyan sun gana kafin ya wuce Abuja, Domin can yake dazama Anturoshi wani aiki ne anan kd suka hadu da Aneesa, kuma bisa dukkanin alamu tayi naam dashi tashaida min yana nutsuwa sosai , shine nace zan tunkareka da mgn don azahirin gsky hnkl yayi kwanciya da mgn auren Aneesa, tunda dai gwargwado tayima ka biyayya , tacika burinka naganin tayi degree duk da cewa nadade da lakantan yrinyar nan tafi bukatar aure akan karatun, amma hakanan tadanne don ganin tabi abnd kake so Don haka awannan karon tanuna auren takeso da gske , kaga ko gara muyi mata don gudun zubewan mutuncin mu , ina tsoron zamanin nan damuke ciki Abban Aneesa " Tunda tafara mgn ya zuba mata idanu yayinda ya bata fuska sosan gske, ganin tasa aya a mgn ta yabashi daman sake sanya idanunsa cikin nata , kafin yafara fadin "Naji mgn ki Habiba wato har kene zaki bata daman kawo saurayi cikin gdn nan , batareda an nemi izini nabako? To naji tasami meso kuma ta shaida miki aure takeso, to naji awannan karon bazan tauye taba zanbata dama tayi aure amma da sharadin, sai munyi yarjejeniya da yaron byn auren zai barta ta dora masters dinta " Umma wani sanyi ya ziyarci zzuciyanta,yanzu tasake gasgata duk wanda yarike addua bazai ga rashin nasaraba , tasan addua datakeyi dare da rana ne yafara tasiri , ta kumaji shureim yasake kwanciya aranta , da alama shi alkhairy ga Aneesa tunda gashi atashin farko sunyi nasara Abba bai kushe mgn ba Kallon ta yayi yaga yadda farin cikinta yakasa boyuwa, hakan yasashi fadin"kiramin Aneesa yanzu inason mgn da ita " Aneesa durkushe gaban Abba kanta akasa, Abban ya dubeta yana fadin Aneesa waye shureim? Gabanta ne ya yanke yafadi domin tana matukar tsoran mahaifinta , sam bata shaku dashi yadda tashaku da ummanta ba, hakan kuma yasamu ne sbd sm shiko irin yajata ajiki bayayi , saida tasaci kallonsa taga fuskansa asake yake sannan taji tasami nutsuwa Ahnkl ta sanar da Abba waye shureim har yadda suka hadu bata boye masa komi ba, Jin jina kai yayi yana fadin kina nufin kicemin shi yaron Alhaji Abba aji ne fitaccen dan kwangilan nan, kuma dan kasuwa lallai kin dakko mana dan babban gd ,ai mahaifinsa ba boyayye bane yayi fice sosai To badamuwa Allah yazaba mafi alkhairy , amma inaso kisani bazan amince dashiba harsai munyi yarjejeniya zai barki kicikamin burina , naganin kinyi masters wannan kadai zai sa in amince ki aureshi , kisanar dashi randa zai sake zuwa inason ganawa dashi , kafin bashi izinin cigaba da mgn dake tashi kibani waje Sum sum Aneesa tayi waje zuwa dakinta kan bed dinta tafada tasaki ihun murna, yai Abban tane yayi naam da mgn shureim batareda fada da hantaranta ba, wani nishadi takeji tareda matsananciyan soyayyan shushun dake sake mamaye zuciyanta ********* Karfe 11am shureim ya fito daga part dinsa, yana sanye cikin bakin wandon jeans da blue din shirt, yayi kyau sosan gske sai fitinannen qamshinsa ketashi, kana kallon fuskansa zakasan baya cikin walwala Kai tsaye part din su momy taiwa tsinke koda yashiga falon , da yusrah yaci karo tasha wanka cikin shigan gown ta laces siririn veil tarufe dogon gashinta dashi, tana rataye da jaka akafadan ta sai wayanta rike ahannu, da alamu fita zatai kallo daya yai mata yadauke kansa , domin har ita haushin ta yakeji yusrah ce kafadin "Ya shushu ina kwana tana sauke masa smile ganin yadda yahada face,tasani haushin kalamanta na jiya ya yaji" Bai tanka mataba Sai ma harara daya watsa mata wanda yasa yusrah sakin dariyan datake kunshewa, aiko hakan ya tunzura shushun cikin tsawa yake fadin "Will u get out kosai nataso natakaki? nikike wa dariya baby alright zanyi maganinki " Allah yahuci zuciyan yayana haka yusrah ta furta tana kokarin fita , ta kuma cewa bye ya shushu momy na bedroom saina dawo " Ko tanka mata baiba illah wani dogon tsaki dayaja, ya nufi dining area din bude warmas yashigayi yana tabe baki kafin ya dauki cup ya hada oat , sai fraid egg sukenan abnd yasaka acikinsa , shima da kyar domin sam zuciyan sa babu dadi Kaman wanda kwai yafashewa aciki ya nufi bedroom din momy, zuciyansa na bugawa d a karfi domin baisan yadda zasu kwashe da momy ba Koda yatura kofan da sallama ya shiga tana hakimce akan bed waya takeyi , Guri yasamu yazauna ya zuba mata idanu bai jima ba ta aje wayan , tana kokarin tashi da Sauri shushu ya isa tareda kai hannu yariko hannunta , yana adin "morning momy " Hajiya kubrah takoma ta zauna tana fadin "morning son" Shureim ya kwantar da kasan a cinyanta yana fadin"plzz momy karkice zaki fishi dani akan mgn Aneesa , wlh momy nima natsince kaina cikin sontane dumu -dumu, ki tausayamin insami abnd zuciyata takeso momy , nasan kina sona bazakiso in tagayyara ba " Hannu takai tana shafa suman kansa tana fadin"my son bawai banason ka da wannan yarinyar bane , illah inaso kagane cewa zabin danai maka abn kadubane , Aysha yarinyar kirkice tana da kyau da nutsuwan dazakai alfahari da samunta, shushu kaikanka zaka bada shaidan cewa Aysha bata da makusan dazakace zaka bijirewa aurenta, sai dai idn kanason ka tozartani ka jefa zuciyata cikin damuwa, dama masu iya mgn since amafi yawan lokuta d'anda kake nunawa so yafi wahal dakai " Cikin damuwa shureim ya dubi momy yana fadin"no Allah yahuci zuciyanki bana fatan nasaba umurninki matukar auren Aysha shizai saki farin ciki na amince dashi , sai dai sam banajin zan sota momy , Aneesa nekadai cikin zuciyata yakai karshen mgn yana hawaye " Tausayinsa yakama momy amma ta danne , hannu tasa tana wifing tears din kafin tafara mgn tana fadin "shushu calm down plxx ka kwantar da hnklnka so ahnkl yake shigan bawa,na tabbatar itama zaka sota ngd da goyan bayan daka bani Kuma ina maka albishir da cewa zaka aury Aneesa amma byn ka cikamin buryna na auren Ayshat , wanda nakeso ayi komi nanda 2 month kacal Allah yai maka albarka zaiyi mgn ta hanashi tareda fadin" shishh..... tashi jeka my son Allah maka albarka " Tamkar zai rushe da ihu yabar dakin yana rangaji, yayinda kansa ke sarawa banda sonjin voice din Neesa baya jin komi cikin ransa, yarasa meyasa yakejinta har cikin jininsa, Wayansa da ke aljihun wandon sane yafara ringing, duk atunaninsa Neesa ce hakan yasa yazaro cikin zakuwa Sai sunan dady yagani yana yawo a screen din, wani takaici yarufesa kaman bazai daga kiranba, sai gab da zata tsinke ya daga ko kafin yayi mgn yaji muryan dady nafadin "Kasameni a guess House dina dake wuse 2" Ya katse wayan batareda yaba shureim din daman mgn ba Shushu jiyai kaman ya tarwatsa phone din don takaici , ahaka yakarisa part dinsa zubewa a sofa yayi , yana sauke numfashi *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *16* Gueshouse din Alhaji shu'aib shine zaune tareda amininsa Alhaji Adam , suna tattaunawa akan gine ginen gidajen marayu, da islamiyun da ake ginawa da dukiyan dasuka sadukar dashi , wanda suka samesa tahanyar banza Wanda saura kiris kammala komi hakan yasa dady yakira shureim din domin , ya fayyace masa komi tareda nuna masa yadda komi yake Shushun sai da yashafe tsayin lokaci har iyayen nasa sunfara fidda rai da zai zo , sannan ya shigo cikin katon falon dake down stairs Kana kallon fuskansa zakasan yana cike da matsananciyar damuwa, har kasa ya gaidasu kafin yasami guri yazauna Dady ya dubi tilon dan nasa wanda yakaranci damuwa kwance a fuskar sa kafin yafara mgn da fadin "Shureim bawani abu yasa nakiraka nan ba gani gaka ga kuma dadynka Adam , sai don mutattauna mgn akan *LAIFUKAN BOYE*da mukai ta aikatawa muna samin kazaman kwangiloli da tarin dukiya, kaman yadda nashaidama zan sadaukar da duk wata dukiya dana sameta ko ince muka sameta , to Alhamdulillh nida Adam muka zauna muka tattauna abnd yakamata Mun nisa gurin gine gine na gidajen marayu da islamiyu da masallatai, muna yi akaduna , nan Abuja mun gina a gombe mahaifata sannan sai katsina da yola Wanda saura kiris ayyukan su kammala, mac book ya janyo yana nuna masa kaf gine gine wadanda suka tsaru , kana kallo kasan bakaramar dukiya bace take kuka gurin aikata wadannan ayyuka, Shureim cikeda gamsuwa da tsantsan farin ciki yake kallon komi, har cikin zuciyansa yaji dadin yadda iyayen nasa sukai saurin nadama, tareda sadaukarwa suka zabi anfani da nasiharsa da kuma kokarin bijerewarsa ga dady duk don yaga cewa sun dawo kan hanya Ahnkl ya dubi dady yana fadin" Alhamdulillh dady naji dadin yadda komi yakasance ina kuma addua Allah yasa kunyi tuba na gsky , Allah ya shiryarvda duk wani Musulmi mai aikata laifuka Irin naku , Zan kuma rufe sirrinku amatsayina na danku wanda bazaiso adinga nunaku amatsayin ,masu aikata *laifukan boye* ba Sosai yasaki ji dasu sunata tattauna batutuwan dasuka shafesu , har lokaci yaja sosai Alhaji Adam shine yafara tafiya , yabar dady da shushun suna cigaba da hiransu Byn tafiyansu ne dady yakama hannun shureim din , yana kallnsa sosai yake fadin "My son tunda kashigo nake karantar damuwa atare dakai , kasanar dani meke damunka ? " Shureim yawani shagwabe fuska yana fadin"Abba byn nadawo daga kd ne momy ke sanar dani kun yake shawarn hada aurena da Aysha , nikuma mgn gsky dady banason Ayshat ban taba mata kallo nadaban daya wuce na qanwa taba Kuma atafiyan danayi Allah yahadani da yarinyar data shiga xuciyata farat daya, ina tsananin son ta dady Nan ya kwashe yadda sukayi kaf da momy har mgn matsayan dasuke kai ayanxu, na cewan saiya fara cika burin momy na auren Aysha kafin daga bisani ya aury Aneesa " Dady yadafa kafadunsa yana fadin"kazama jarumi mana son kada soyayya tayi saurin saka ka susuce ehem, Mgn da kubrah tayi tabbas ina byn ta nima domin ko yanzu kafin kazonan saida muka tattauna mgn da Adamu, Aysha ta amsa tana sonka anriga anyi mgn bagirman mubane ace andawo anfasa , kai mijin mace hudune shureim don haka zaka aury Aneesa amma saika fara auren qanwarka wacce mukafi gamsuwa da tarbiyanta , Don haka ka kwantar da hnkln ka sannan mgn soyayya ahnkl zaka sota shushu, ita yarinyar da kakeso din waye mahaifinta ? Shureim ya dubi dady kafin yasanar dashi abnd Aneesa tasanar mai , tundaga mahaifansu zuwa aiyukan da mahaifin nata yake kai ayanzu, cikeda gamsuwa dady kefadin ok Allah ya tabbatar da alkhairy " Mgn Ayshat kuwa cikin week dinnan zaa saka rana saikai kokaryn zuwa ku fuskanci juna , Idn yaso zansa afara gyaran gd na dake sun city sai kayi anfani dashi , tunda katon gurine da zaka iya aje mata ko ukune batareda takura ba shidai shureim bin dady da kallo kawai yakeyi amma sam zuciyan sa batayi na'am daya fara auren Ayshat ba, inama laifin sufara aura masa zabin zuciyansa kafin nasu , sai dai vayaso yasabama mahaifansa mussamman momy dayake ganin tadauki lamarin da zafi " Jiki asanyaye ya mike yana fadin shikenan dady zanyi yadda kukeso, shima dady mikewan yayi suka fito atare, driver dinsa yajashi shureim kuma yashiga nasa ya fice daga gdn Yayi tafiya mai nisa kafin yasami gefen hanya ya parka, Wayansa ya ciro yayi dialing number din Aneesa, wanda buga biyu yayi kaman tana jira ta daga wayan, byn tasake narke murya take amsa sallaman sa Jin muryanta yasa shureim sake lafewa tareda sauke ajiyan zuciya,hira sosai suka yi mai cikeda kalaman soyayya kafin suyi sallama da juna Shureim bai nufi gd ba sai hospital din da Dr. sudais yanufa, kasancewar sunday ce shi shushun yana hutun weekend ne ********* Rufaida ce kwance adakin wata frnd dinta kuma abokiyar watsewarsu Aymana , wacce itama budurwace amma gogaggiyar barikice, wacce take mu'amala da mata da maza , daga ita har Rufaida iyayensu masu kudin gskene , wadanda ake damawa dasu a gwamnati, Domin dukansu iyayensu narikeda mukamai masu kaurin gske , shiyasa suke yadda sukeso ba kwaba bare saka idanu daga iyayen nasu , wannan yabasu damar sheke ayarsu yadda sukeso Aymana ce take kallon Rufaida wacce keta faman huci , cikeda bacin ran takira Aneesa ganajin number busy , Tsaki taja tana fadin"wlh Aneesa kibi asannu domin ina tsananin kishinki " Wani uban harara Aymana ta zabgawa Rufaida tana fadin "andaiji kunya wai kaman Aneesa ce zaki mato akanta , narasa jarabar data sameki ki rasa wacce zaki zaba tazama dadironki sai wannan yarinyar, wacce bawani class ke garetaba , inbanda keda kike haskata wlh ni kallo bata isheni ba Bafa wani wuta ahannun ubanta sai rufin asiry , babe ana harka da manyan babies ke kina biye da wacce batada 'yan ci , har yau Aneesa da dabara fa take fitowa kuhade inba kinje gdn su bane Rufaida tadubi Aymana tana fadin "Aymana bazaki gane bane Aneesa tadabance ina samin gamsuwa da ita fiyeda tunaninki, tasan takan yadda ake harkannan wlh shiyasa naki yadda nasata akungiya , nafiso nikadai inmory abata Keni yanxu matsalata baiwuce guy din data jajibo tanaso ba, kinsan shegiyan duk da goge wanta a less wlh auretakeso , nikuma bani bukatan abnd zai rabamu Amma ayadda take nunamin bakaramin matowa tayi akan gayenba, kuma kinsan me wlh tacemin sonda takemai kadan ne akan yadda yakesonta Yanxu hanyar daxan tarwatsasu nake nema cikin sauki , kunnin Aymana takai bakinta Tana mata rada , kafin su kwashe da dariya Aymana nafadin bakifa da kyau tawan Saida suka sheke ayarsu kafin Rufy tabar gdn su Aymana, itakadai kejan motanta kiran Vibe cikin gwanancewa, Kai tsaye anguwan su Aneesa ta nufa domin tanakewanta 2 days , sannan tana bukatan samin information akan shureim Aji , namijin datake jin kishinsa tunkan tasan koshi waye takumayi tozali da kyakykyawar fuskansa Bata dauki dogon lokaci ba ta parka motarta akofar gdn su Neesa , kafin tafito cikin takunta na gogaggun mata tayiwa cikin gidan tsinke ******** Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *17* Koda Rufaida tai sallama a parlor umman Aneesa ce zzaune,tana kallon tashar manara hnklnta nakan wa'azin da ake yi Amsa sallaman tayi tana fadin"maraba da Rufaida kece da rana haka" Rufaida ta dan durkusa tana gaida umman cikin mutuntawa, tamkar d'iyar kirki ita kuma umma na amsawa baki bude da murmushi Aneesa ce tafito aguje tana fadin "oyoyo my bakin rai " Harara Rufaida ta watsa mata tana fadin "dallah can byn tun daxu nake kiranki line busy koda uban wa kike waya oho" Dariya sosai Aneey tasa tana fadin"kedai kincika daukr zafi shureim nefa muke waya dashi " Umma ta dubesu tana fadin ehem zaku fara ba , dariya sukayi duka yayinda Aneesa takama hannun Rufaida suka nufi dakinta Fitowa tasakeyi ta nufi kitchen karamin tray ta dauka , ta dora jug mai cike da kunun farar shinkafa wanda tasha coconut da madara sai milk flavour Tahado da goran cway da ruwa ta nufi dakinta dashi kafin lantana ta sauke launch, akasa ta aje tray din tana fadin "bakin rai bakin fama ga mutuminki nan kunun rice kaman nasan kina tace, tana mgn ne tana tsiyaya kunun cikin cup , ta mikama Rufaida wacce takafe Aneesa da idanu " Sanye Aneesan take cikin skat da riga na English wears , marasa nauyi kasncewar zafin da ake zabgawa , rigar takamata matuka tareda fito da surar kirjinta , sai skat din wanda yataimaka wajen fito da hips dinta Byn Rufaida ta amshi cup din ne tafara kurban kunun, wanda sanyinsa da gardinsa ya ratsa makoshinta , tasha kaman Rabin cup din sannan ta aje tana fuskantan Aneesa Take fadin"waike baby intambayeki man wayene wannan shureim din , dake neman yafara sace zuciyanki koma ince yasace, a ina yake impact dai inason sanin cikakken wayeshi " Aneesa ta dubi Rufaida duba mai cikeda nazary , tasani sarai Rufaida batada kyau duk yadda akai wani kulli takeson hada mata , hakan yasa ta sake sanya idanunta cikin na Rufin Kafin ta furta "cikakken sunansa shureim Abba aji mazaunin Abuja ,nan dai tasanar da ita komi kaman yadda shushun yasanar mata " Rufaida ta jinjina kai tana nanata sunan cikin zuciyarta , tabbas tasan wannan sunan abakin salman, kaddai ace shine wanda salman keyawan sanar da ita abokinsane , kuma iyayensu aminan junane yana sanar da ita qualities din shureim aji , sam guy din shi baruwansa da rudin duniya Tabba inko hakane dole Aneesa tamato kansa, ko sbd arzikin mahaifinsa ya isa tasosa, cikin dabara take fadin nice baby but natabajin sunan abakin salman I think kaman abokan junane nema Aneesa ta dubeta tana fadin bari kiga pic din wlh gayen ya hadu over, kuma kinsan abn karin farin ciki Abba ya yi na'am da mgn duk da yace saisun yarjejeniya akan zai barni nayi karatu ko byn auren " Wani harara Rufaida tasauke ma Aneesa afaikace afili kuwa dariya tayi , tana fadin"wow kice abn da gske akeyi yanzu babe hrwani rawan kafa kike zakiyi aure , amma inafatan yasan wacece zai aura , domin yasan yadda zai rika sharing dinki dani , dama sauran wadanda kike kulawa, domin inada lbryn kina muamala da seeyama qawar Aymana" Aneesa saida taji gabanta yai mummunar faduwa,shikenan Rufaida tadakko hanyar da zata tarwatsa rayuwanta, don indai zatai kokaryn anfani da *LAIFIN BOYE* tanemi rabata da shushu to tabbas tana shirin tarwatsa rayuwanta ne Cikin matsanancin tsoro take duban Rufaida tana fadin"haba Rufaida ya kike tunanin zan bude baki insanar da shureim cewa nidin 'yar lesbian ce , guy din dayake min kallon ustaziya natsatstsiyar mace, Kumama keda kanki kinsani dukanmu babu wanda iyayenmu sukasan muna aikata *LAIFIN BOYE* Plxx Rufy murufe wannan babin wlh ina matukar son shushu, son da bantama wani da namijiba, idn ban aury shureim ba bansan halin dazan fadaba, kda kiyi yunkurin rabani da rayuwata , nayi miki alqawarin cigaba da kasancewa dake har zuwa lokacin da zamuyi aure da shushu, daga lokacin zan killace kaina zan rabu da wannan harkan Takai karshen mgn tana mikama Rufaida phone dinta " Rufy wacce takejin dukkanin kalaman Aneesa tamkar zuban ruwan zafine cikin ranta, ta amshi wayan tana kokarin boye bacin ranta , zuciyan tane ya buga dakarfin gske sakamakon ganin kyakykyawar fuskar shureim shu'aib aji Tabba dole Aneesa tamato akansa domin guy din yagama haduwa, zaiyi matukar wahala yataya ma mace kansa takasa amsar sa, stake kishin kasanvewansa da Aneesa yasake mamye ranta Tabbas tasan idn hartayi saken da Aneesa ta aureshi tasan , zai matukar wahala tasame kulasu domin daman arashin yin auren ne yajefata wannan harkan Inko hartasami kaman shureim bataji zata sake sauraren jinsinta , nan a nan ta tura pic din zuwa wayanta kafin tasaita kanta sosai Tana duban Aneesa da keman kallon yanayin da Rufaida ke ciki , kafin ta furta "gsky qawata gayen ya hadu banga laifin zuciyanki data mato akansaba Irinsu mnyan mata ke kwadayin samu keko a arha yazo miki , kinga dole kigigice mussamman dayazo akan gaban , kin matsu kikasance da namiji domin kigane banbancin ababen biyu kikuma cika burinki nasamin kids, Wani makirin smiling tasake jifan Aneesa dashi kafin ta dora maganarta" ina miki fatan shureim yazama mallakinki bakin rai Yanxu dai bari inji duminki baby na ta kai hannu tana rungumo Aneesa zuwa kirjinta , Aneey tamike dasauri tasaka ma kofar dakin ta lock , kafin tadawo ga Rufaida wacce harta tafara cire kayan jikinta Badawasaba suka fara laluban junansu kafin su fda duniyarsu ta masha'a , sosai Rufaida ta murji Aneesa kafin sufawo natsuwansu Mai da kayanta takeyi ajikinta tana duban Aneesa dake kwance babu komi ajikinta , illah hawayen dake sauka nisa bedsheet din dake shinfide akan bed din Wanda suka tumurmusheshi yanxu zuciyanta na mata kuna kaman ko yaushe, tanajin haushin mahaifinta tasani dole Allah ya kamashi da laifi , domin duk abnd take aikatawa shine sila da ace yaimata aure da bata fata ga wannan mummunar harkanba Sai da Rufaida ta gama maida kayanta tsaf domin bata bukatan yin wanka saita je gd, Kallon Aneesa tayi tana tabe baki kafin ta furta "to mrs shureim atashi agyara jiki nizan wuce zuwa gd sainajiki " Aneesa ta tashi zaune tana share hawayenta rigan ta zura yasauka guiwa , dogon hijab tasaka mai kaury yarufe jikinta Ahaka suka fito domin yiwa Rufaida rakiya , wacce kejinta cikin farin ciki domin jefi tsuntsu biyu da dutse daya Nafarko ta sami biyan bukanta 100%daga jikin Aneesa shiyasa take qaunar yarinyar over, na biyu kuma gashi tasami information akan shureim abnd yai saura tasake bincike akansa sosai kafin ta d'ana tarkonta ~~~~ Wannan shafin kyauta ce agareki Anty mejidda musa, sosai nakejin dadin yadda kike bibiyan buk dina , tareda bada courage plzz duk inda akaga munyi kuskure ina bukatan gyara , Allah yabar qauna 閴傦拷 ********** Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *18* Shureim ne zaune a offices din Dr sudais sanyin Ac naratsashi , hakan yabashi daman kwanciya bisa kujeran dake offices din Cox sudais din yabarshi ne sun shiga theather , idanunsa alumshe suke ya fada duniyan tunanin yadda zaiyi ya aury mata 2, wannan wani irin lamari ne zai kasance dashi Meyasa su momy bazasu janye mgn wannan yarinyar ba, wani kwafa yayi yana ayyana irin wulakancin da Aysha zata fuskanta, watoma itace tace tana sonsa Ahnkl yasake zaro wayansa yana kallon pic din Aneesa wanda ayanxu itace ta mamaye screen din wayansa Ahaka Dr. Sudais ya sameshi yayi nisa yana kallon pic din Aneesa, shamma tansa Dr sudais yayi ya warce wayan , yana kallon pic din wacce ke bisa screen din, kafin ya kwashe da dariya yana fadin "Huuhh guy kace kafada system din luv ne haka, amma fa kayi babban kamu , domin yarinyar tayi ba karya yana mgn ne tareda zama bisa kujera" Shushu ya tashi zaune yana yasina fuska kafin ya furta"dallah Mallam bani wayata ubanwa yace idanunka sudinga kallemin mata " Wani dariyan sudais yasake dauka yana mika masa phone din Kafin ya furta"Allah yabaka hakury lover boy din momy yanzu dai miye lbry ne? " Shureim yasake bata rai alamun damuwa ya wanzu akan fuskansa, kafin ya fuskanci sudais din yana fadin "wlh guy ina cikin matsala bansan ya akeso nayi da raina ba ahnkl ya kwashe komi yasanar dashi Ya kare mgn yana fadin amma nafi ganin laifin wancen yarinyar data Basu goyon baya , amma zatasan tayi kasadan shiga rayuwata " Dr. Sudais shima yatausaya ma aminin nasa , domin yasan yadda so yake mussamman ma shi shushun da baitaba fadawa tarkon son wata mace ba sai yanzu, sannan bazai bashi goyan bayan ya bijirema umurnin iyayeba, ko bakomi shi shaidace akan cewa Aysha yarinya ce natsatstsiya , kuma tana da kyau da qualities din da kowani namiji zai so takasance mallakin sa, amma ayanxu yasani shushu bazai fahimci hakan ba , sbd yafada tarkon son abnd zuciyansa keso Dafa kafadun shushun yayi yana fadin"shureim kayi hakury kai haka naka kaddaran yazo ,ka amshesu duka amatsayin zabin rankane bawai kaware Aneesa kadai don itace kakejin sonta aranka ba, kobakomi Ayshat qanwace agareka kuma ko don salman baikamata ace muna tare tsawon lokaci , ka aury qanwansa kace zaka wulakantata ba, so inabaka shawara don Allah shushu kada kawulakanta Ayshat , domin bakasan wacece zata zamema alkhairy cikin rayuwanka ba, " Dakatardashi shushun yayi tahanyar daga masa hannu yana fadin"enough sudais domin na fuskanci kaima baka qaunata tunda har kake goyan bayan nafara auren abnd banso , narasa meyasa kowa baya goyan byn Aneesa sai wannan stupid gal din, ohh yanzu atakaice kaima bakasona da Neesa ko? " Dariya sudais yayi yana fadin "calm down my frnd nibance Neesa batayi ba , bankuma ce bana sonka da itaba domin kagama samun tabbacin indai itace matarka zaka sameta , ina maka nasiha ne sbd ita wacce kake kurarin bakaso itace zata fara zama first wife din taka , wannan kawai shine amma ni inason duk abnd kakeso shushun momy angon Aysha angon Aneesa , gsky abokina kai mai sa'a ne wadannan zuk'a-zuk'an mata haka Yakai karshen mgn cikeda zolaya hadida dariyan shak'iyanci " Shureim ya mike yana daukan car key dinsa yake fadin"kai dai Dan world ne wlh ka koreni tunda baka supporting my precious dina Don haka bye zani gd inhuta idn kagama iskancin naka by next week nakeso ka rakani kd, ohhh nafa manta kafin nan ance inje inga waccan yarinyar " Dariya sosai sudais keyi harda rike ciki kafin yafurta"alryt duk yadda kace haka za'ai angon nan da 2 month " Wani uban tsaki shushu yaja yana ficewa daga offices din , Koda shureim ya koma gd gurin 2 narana kai tsaye part din momy ya nufa, domin yunwa yakeji sosai hakan yasa koda yashiga kai tsaye dining ya nufa , ya zuba abnci yafarci yayi nisa dafaraci momy ta fito Sanye take cikin doguwar rigan bubu wanda yazauna ajikinta sosai, kana kallonta kaga manyan mata babu mai cewa ta ajiye kaman shushu sbd tsananin gyara da kulawa da jikinta ke samu Fuskanta asake take fadin dama kashigo nida inatajin motsi , nakumasan yusrah ta fita ashe kaine kashigo koka nemeni , sbd kana fishi dani ko? Hmm yaro kenan atunaninka shushu kana zaton , zan iya zabama abnd zai cutar dakaine ? Hmm kumama banda abnka aiba cewa akai kwata-kwata bazaka aury sarauniyar zuciyan taka ba , cewa nayi saika fara auren zabin mu kafin naka " Shureim wanda ya aje spoon domin yakare cin abncin ya dubi momy yana fadin"haba momy nifa ba fushi nake dakeba kawai dai tunanin yadda zanyi da mata 2 nake , domin bantaba koda mafarkin faruwan hakan agareni ba" Wani harara momyn ta sauke masa kafin ta furta "to ai saika fara yanzu domin nan da 2 month zaka angonce da daughter na inyaso duk lokacin daka yanke asa rananka da ita Aneesa sai asa, don haka gara kazama jarumi tun yanzu , inaso kuma kasa tsoran Allah azuciyanka ka rike Ayshat da amana , koda bakajin sonta hakan bayana nufin ka wulakantata bane , idn kuma burin dake ranka kenan tokasani matukar ka zalince ta koka wulakanta ta wlh kaji na rantse bazan yafemaka ba " A firgice ya dubi fuskan momy wanda sam babu alamun wasa atattare da mgn daya fito bakinta, jinjina kai yayi yana ayyana wai yaushe Ayshat tasami wannan matsayin azuciyan momy , har shine yau momy ke fadin bazata yafe masa ba idn ya wulakanta Ayshat? Wani tsanan Ayshan yaji yasake mamaye ransa, da kyar ya saita bacin ransa yana fadin"Allah yahuci zuciyanki momy insha Allah ma babu abnd zai faru , ai Ayshat qanwata ce babu yadda zaai incutar da ita " Ya kare mgn yana kallon fuskar momy wanda ayanxu tasaki wani murmushi, najin dadin kalaman da shureim yayi , Kafin ta furta gud my son kokaifa harnaji dadin mgn ka, ina tabbatar ma dacewan zakayi alfary da zabina zuwa gaba, Allah yai muku albarka kaida ita kai dama Aneesan gaba daya Domin duk abnd kakeso nima inaso shushu matukar zai zame maka alkhairy ne , Sosai shureim yaji dadin kalaman momy , tunda aka fara wannan cecekucen sai yanzu momy tayi mgn daya faranta ransa, Haka suka dinga hira sosai shushu yasaki ransa, wanda hakan ne burin momy shiyasama tasako mgn Aneesa don ya gane cewa bawai suna k'inta bane , sam sunadaiso yagane muhimmncin zabin dasukai mai ne ********* Wednesday in the evening......... Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *19* Wednesday in the evening Aysha ce kwance bisa cinyan umma , tana game din candy crush manyan calaban dake kanta umman ke warware mata , tana sharce mata dogon tashin ta da tsayinsa yasauka gadon bayanta Wayan ummace tadauki rury hakan yasa ta tsaida abnd takeyi ta dauki wayan, ganin sunan hajiya kubrah ne yasa ta daga wayan tana fadin"barka da warhaka hajiya kubrah ya gdn ya yusrah " Daga bangaren hajiya kubarah ta amsa tana shaidawa hajiya safiyan cewa, ga shureim nan bisa hanya zaizo su fara fuskantan juna da d'iyar tata Aysha Sosai umma tayi farin ciki tana fadin"to shikenan hajiya babu damuwa gani ga Ayshan ma yanzu zan sanar mata sallama sukayi da juna " Umma tadubi Ayshat tana fadin"oya saiki maza ki kintsa ga yayanki shureim nan zuwa ku gana " Aysha kallon umma tayi alokaci guda kuma kirjinta yabuga , samun kanta tayi dajin fargaban yadda zasu hadu da shureim din, batasan yadda haduwan nasu zai kasance ba Jiki asanyaye ta mike zuwa room din ta gashinta tafara gyarawa, tashafe shi damayuka masu qamshin gske , kafin ta isa ga sif dinta wanda yake shak'e da situru Ta dade tsaye tana nazarin shigan daya dace tayi , kafin ta yanke shawaran zaro wata hadaddiyar gown ta atamfa , dinkin yayi asalin zama ajikinta sosan gske abnka da kwararrun Tailor suka tabi kayan Light make-up tayiwa fuskarta tadauki designers perfumes ta shiga feshe jikinta dasu , axababben qamshine yagauraye dakin baki daya Batayi tunanin daura dan kwaliba illah karamin veil data dauka wanda yadace da shigan jikinta, tayane gashinta dashi zuwa kafadunta Juyi tayi agaban mirrow din tana furta masha Allah domin ita kanta tasan Allah yayi mata baiwan wani abu waishi kyau da diri Phone dinta tadauka ta fito daga dakin kai tsaye kitchen tanufa , rabice keta faman shirya abncin dinner umurni Aysha tabata akan cewa , ta hado ruwa da juice zuwa su danbun nama with snacks takai dakin baki tashirya , cikin ladabi ta amsa da to anty Ficewa tayi takoma dakinta sam tarasa dalilin datakeji bugun zuciyanta nakaruwa , number din yusrah tayi dialing bugu biyu ta daga wayan , cikeda zolaya take fadin "ran matan yaya shushu ya dade, ya akayine ? " Ajiyan zuciya Aysha tasauke tana fadin kedai wlh baki rabo da wasa, ni dakisan ma yadda zuciyata ke bari dakin tausayamin plxx qawata kibiyosa kuzo tareman, wlh tsoran haduwanmu dashi nake yusrah, ke shaidace yaya shushu bawani jituwa muka fayeyiba illah gaisuwa dake hadamu, gashi yanzu mgn daya shigo tsakaninmu wlh nasan tsanata zaiyi tunda bashi yafurta yana sona ba, takai karshen mgn cikeda karyewan zuciya, wanda hakan yasa gaba daga yusrah taji tausayinta yarufeta , " Cikin karfafa mata guiwa tayi dariya tana fadin"common karki bada mata mana miye haka da saurin karaya haka, babu wani abu qawata ki dake xuciyanki aikema bakece kika nemi ahadaku ba beside kinama da wanda zuciyanki keso , amma kika danne kika amince dashi , so inaso kicire duk wani tsoro aranki karma yafara gane weakness dinki akansa tunyanxu kinganeko , duk abnd kuka tattauna ki kirani zuwa anjima , yanxu dai kitabbatar kin wanku yadda yadace ehem bye " Takashe wayan tabar Aysha jigum tana nanata mgn yusrah, dafa kanta tayi tana fadin ohh ashefa nikadai nasan sirrin dake raina game dashi , tabbas yazama dole incigaba da boyewa har zuwa inga yadda ya shushun zai karbeni Tunaninta ya tsayane alokacin dataji umma na kwalla mata kira , hakan yasata mikewa dasauri ta fice still tayi tana zare idanu, ganin zaratan matasan biyu zaune suna kwasan gaisuwa Sam batayi tsammanin sun isoba sai da umma taharareta sannan takariso cikin falon, daga nesa dasu kadan ta tsuguna gaidasu , wanda Dr. Sudais kadai ya amsa gaisuwan amma shi gogan baima da niyyan dagowa yadubi side din datake Duk dacewa tinda ta tinkaro falon fitinannen qamshinta yafara cika hancinsa, umma ce kefadin "to shureim ku karisa dakin baki gatanan fitowa ko " Kaman jira yake shiya fara mikewa yayinda yabar Aysha da karema shigan jikinsa kallo, yana sanyene cikin wata d'anyar yadi mai ubansun tsada , dinkin halpjanfer akai masa bakaramin kyau yayiba kansa ba hula illah gashinsa dake kwance luff sai shek'i yake, ya boye idon sa cikin bakin eye glass wanda dawuya kagane zahirin halin da fuskarsa ke ciki Saida ta tabbatar sun isa parlon bakin kafin tabiyo byn su , tana shirin shiga tajiyo mgn sudais yana fadin"wai kai guy dinnan wani irin dan iskane kai , tunda muka fito kaketa faman wani cin magani , wlh kaji narantse idn yarinyar nan tafito ka wulakantata kaman agaban momy kayi , Kila anfada maka rashin so haukane kuma inbanda abnka itadin budan baki tayi tacemaka sonka take , ok don ta yi biyayya ta amince shine zakayi tunanin ko sonka takeko , lallai bakasan mata ba kasan dai Aysha bakaramar yarinya bace dayazama dole tayi tolerating wannan bad habit din daka dakko nunawa ko? Sosai zuciyanta yashiga bugawa shikenan abnd take hasashe yatabbata , ya shushu ya tsaneta bayasonta lallai tayi gangancin furta amincema aurensa , Jikinta amatukar sanyaye tayi sallama domin takawo karshen maganganun datakeji , tun kafin gogan nata yafara furta wasu kalaman akanta Sudais ya amsa sallaman yana fadin shigo mana amaryan mu , cikin jin kunya da mutuwan jiki tashiga tasami mazauni , sake gaisawa sukai da sudais cikin sakin fuska sai tsokananta yake yi Shiko shureim ko gigin kallon inda take baiyiba gaba daya hnkln sa nakan wayansa , sai faman danne- danne yakeyi shirune yaratsa parlon tsayin mintuna Daga bisani Aysha ta tashi tagabatar musu da lemu da danbun nama, sudais tafara turawa gabanshi kafin ta dauki na shureim ta isa kusadashi ta aje Tana fadin "bismillanku ya shushu kusha lemu plxx" Tamkar tayi mgn da gunki haka shureim yai mata , ko kallon inda take baiba jikinta har rawa yafara sbd bacin rai abnka damai saurin kuka , nantake hawaye suka cika idanunta tana maidasu Komawa tayi tazauna tana wasa da zoben gold dake yatsun hannunta, mgn take cikin zuciyanta take fadin"oni Ayshat to yanzu miye laifina anan dahar ya shushu zai fara wulakantani don kawai na amince da bukatar mahaifiyansa ,? Tabbas dole taboye duk wani sonsa datakeyi kodan gudun wulakanci , domin bazata jura wulakanci ba dole tanunawa shureim itama bawai tana raayinsa bane tamkar yadda yakejin ta aransa haka zata nuna itama tana jinsa Mikewan da Dr sudais yayi rikeda plate ahannunsa yana fadin"amaryan mu bari inyi waje inbaku daman zantawa da angon naki ko? " Yayi mgn cikeda zolaya hakan yadawo da hnkln Ayshan kansa , tayi kokarin zakalo murmushi tana fadin kai ya sudais aida kazauna miye aciki Dafe kirji yayi tareda zaro ido cikin sigan zolaya yake fadin kirifamin asiry waneni dajin hiran masoya ina dai jiran yallabai din daga compound Sosai mgn shi yaba Ayshat din dariya hakan yasata murmusawa har kumatunta suko lotsa , Byn fitan sudais shiru yasake ratsawa tsakaninsu har zuwa lokacin shureim nata faman danna waya, tamkar baisan dazaman wata halitta afalon ba haka yayi Zuciyanta ne yacigaba da baci da irin salon wulakancin ya shureim din Hakan yasata yanke shawaran kawo karshen shirun tahanyar dubansa tana fadin ............... ********** Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *20* Ya shureim inaso kagafarceni abisa kuskuren danayi na amincewa da bukatan momy, danasan hakan zai jefa zuciuanka cikin tsanata wlh dana bijerema bukatansu Nasan irin zafin dakakeji acikin zuciyanka, tamkar yadda nima nakejine dukkanin bamu son juna , amma kasani zabin iyaye ba abn yardawa bane , domin sun cancanci muyi musu biyayya, kaman yadda nida kai shaidane akan irin son da iyayenmu ke nunamana , bazasu taba zabamana abnd zai cutar damu ba Ya shureim nasha kai dakake namiji kuma babba agareni zaka fini nuna jarumta gurin ganin muncika burin iyayenmu, atunani ne nice abn tausayi domin akwai wanda zuciyata keso , amma nasaudakar da abnd nakeso domin infaranta ran iyayenmu Amma ina rokan ka dakayi hakury ka cire tsanata acikin zuciyanka,ni haryanzu ina kallonka amatsayin ya salman ne, wanda bazan so ganinsa cikin damuwaba, idn har kana da zabin zuciyanka ya shushu kasanar da momy tayi hakury ajanye batun auren mu amma bazan iya juran wulakanci ba Takai karshen mgn tana kokarin maida hawayen dake shirin zobo mata , dukkanin maganganun datakeyi tanayinsu ne bisa karfin hali, juriya dakuma dakewa " Shureim wanda tunda tasoma magana yake kallonta yana sauraran duk abnd ke fitowa abakinta, sai dai yarasa mai yasa maganganun nata suka fara karya zuciyansa, ashe dama bata sonsa itama biyayya take kokarin yi ? Sam saiyaji zuciyansa baiso jin cewa bata sonsan ba , yaso yayi anfani da son datake mai ne ahasashensa yaji dadin wulakantata , amma kash.... Sai gashi tana furta masa cewa yadda yakeji gameda ita haka itama takeji , kenan ta tsanesa cikin jin zafin mgn ta yafara furta "Ayshat inaso kisani tunda nake bantaba koda kwatanta son wata mace cikin zuciyata ba, hasalima sam ni babu soyayya atsarin rayuwata salman shaidane akan hakan, Ganin cewa na isa aje iyali kuma burin su momy ne nayi aure , hakan yasa nabata daman zabomin mata wanda shine babban kuskuren dana fara nadaman furtashi rayuwata Aranan dana bata zabi aranan nabar garin nan xuwa kd , awashegari na hadu da yarinyar data sace zuciyata ta ruguxa duk wani plan dina, Itace macen datai nasaran mamaye zuciyata , Aneesa ita kadai zuciyata keso ayanxu ita kadai nake mafarkin inbude ido inganta agd na amatsayin mata , Aysha bantaba miki kallo nadaban daya wuce yadda nake kallon yusrah ba, nayi kokaryn momy tagane cewa ayanxu nasami wacce zuciyata ke tsananin so , amma kash takasa gane hakan hasalima ahalin da ake ciki yanzu mata 2 akeso inkasance dasu Momy tace saidai infara aurenki kafin daga baya in auro zabin zuciyata , don haka ina shawartanki idn har kinsan kinada wanda kikeso kiyi gaggawan ganin baa kawoki gd na ba, domin babu abnd zaki fuskanata sai wulakanci sbd zuciyata bata kaunarki Na tabbatar idn kika sanar da momy kina da zabin ranki zata hakura , idn kuma kin shirya xama da kishiya da mutumin da baki aransa kofa abude take Yakarisa mgn yana wani yatsina tareda karemata kallo yadda hawaye ke gudu afuskanta" Ayshat wacce takejin maganganun shureim tamkar zuban ruwan dalmane cikin zuciyanta, dago idanunta masu zubar da hawaye tayi tana dubansa , takasa dauke idanunta akansa wani irin masifan son sa da kishinsa ke sake narke zuciyanta, mai yasa zuciyanta takasa cire son shureim ? Meyasa shureim bazai yi naam da itaba ? Gashi yanzu yana sanar da ita wacce yakeso haryana fadin baya kaunarta , tabbas zuciya bataimata adalci akan so ba Cikin muryan kuka take fadin "ya shureim naji dukkanin abnd kace sai dai inaso kasani , bazan taba iya bude baki insanar da momy cewa banason jininta ba Bazan iya rusa farin cikin danake hange a idanun iyayena nason ganin zumuncin su yadore ba, ya shushu bazan iyaba nabaka dama kai dakake namiji kafadawa iyayena baka sona da bakinka , nasan zasu fi gamsuwa sukuma janye batun aurenmu , subaka zabin ranka karayu da ita kadai basai an hadaka da wacce katsanaba Sai dai nasani matukar aurena dakai rubutacce ne ya shureim, duk da bamu son juna bazamu iya kaucewa rubutacciyar kaddaranmu ba, don haka inanan akan bakata zanyi musu biyayya Amma kanada daman ka sakeni saki uku byn ankawoni cikin gdn ka , daga karshe inamaka fatan samun cikar burinka Aneesa " Cikin sassarfa tabar parlon tana xubar da hawaye , jitakeyi inama zata iya cire son shureim dake kassara zuciyanta , data yarda kwallon mangoro kodan ta huta da kuda Sai dai hakan ya faskara duk wadannan maganganun data fadamai , tafadesu ne cikeda karfin hali amma wlh tanajin sonsa nakaruwane cikin ranta Koda tashiga parlor tayi saa ummanta batanan, hakan yabata daman wucewa room dinta , kan hado ta kwanta tasaki kukan datake rikewa kotaji sanyi cikin ranta Abangaren shureim kuwa jiyayi tamkar andasashi agurin , maganganun Ayshat kadai kemasa yawo cikin kwakwalwan kansa, meyasa yarinyar tafishi xurfin tunani ne, tabbas idn har aurensu rubutaccen kaddara ne yasani bazasu iya gujewa hakanba Sai dai yarasa meyasa zuciyansa ke azalzalansa dajin haushin yarinyar ne ? Ganin bashida amsan tambayan yasashi mikewa ya fice Amota yasami sudais yana waya hakan yasashi , zagayawa bangaren driver yatashi motar suka fice daga gdn , byn mai gadi yabude musu gate aguje shushun kejan motn tamkar zasu tashi sama Sunyi nisa kafin sudais yagama wayan dayakeyi yana fadin"waikan don ubanka lfy kake irin wannan tukin waima meyafarune tsakaninka da gimbiyar taka , yakarishe mgn yana kunshe dariyan dake son taho masa Wani matsiyacin tsaki shureim yaja kafin yasami gefen hanya yayi parking, batareda yace uffan ba yafito tareda jefama sudais car key din Zagayowa yayi yai tsaye yana jiran sudais din yafito, dariya sosai sudais din yakeyi harda hawaye kafin yafito ya koma inda shureim din yataso , shikuma yashiga yazauna seat din mai zaman banza yanata faman tsaki Saida suka fara tafiya bisa titi sannan sudais yafara mgn"waikai guy dinnan meyafarune kaketa jan tsaki ? " Kaman shushu bazai kulasaba sai dai yafara fadin"hmmm wai harnine yarinyar nan zata dinga gasawa mgn harda cewa itama bata kaunata yadda nakejinta araina itama haka takeji tanada wanda takeso, to don ubanta wani shegen yace ta amince da mgn tun farko Wlh kaji narantse saina wulakanta yarinyar nan , inbanda ma anjanyomin raini harta isa gani gata tadinga furta kalaman da taga dama agare ni? Kwafa yayi yana fadin amma duk laifin momyne data dage akan wannan mgn Sudais yatsaida dariyansa yana fadin "wow ammafa Ayshat tabiyani wlh nagode mata dabatayi shakkan sanardakai bata son kaba, Abnd nake fadama kenan kayi ahnkl domin amincewan ta bashi kenuna wai tana sonkaba, sai gashi tana sanar dakai kaga kenan tafika hnklne data zabi faranta ran iyayenmu , sabanin kai da soyayya take neman rufe idanunka , wlh kayi ahnkl matukar kace wulaknta yarinyar nan kazaba tofa kasani , wataran zakayi nadaman hakan domin kiyayya yana saurin juyewa yakoma matsananciyar soyayya , musamman idn yakance daya bashida hakki akan dan uwansa, don haka kataka asannu wlh ka kumayi hnkl da fushin momy ehe" Shureim ya maka masa harara yana fadin kai dai dama ai ba'a abn kirki dakai , idn sonta kake why not amaida batun kanka , yakare mgn yanajan tsaki gaba daya haushi da tsanan Aysha yacika ransa, Amma yazaiyi hakanan xai faranta ran momy ya aureta sai dai yana tausaya mata wulakancin dazata fuskanta daga gareshi byn anyi Haka suka cigaba da tafiya babu wanda yasake kula wani , har Dr sudais yayi dropping shushun ya dauki motarsa yabar gdn Akuma washegari aka kai duk wani abu da ake bukata nasaka ranan aure, inda aka tsaida 2 month kacal, byn iyayen sun tattauna batun shushun dana Aneesa wanda zai aura byn anyi bikinsu da Ayshat din, Alhaji Adam bai nuna damuwa ko wani abuba yayi fatan alkhairy acewansa ai shureim yana da daman yin mata daga daya har 4 ne, umman ce dai taji tausayin diyar tata amma ganin yadda Ayshat din taboye damu wanta yasa itama take karfafa mata guiwa Yau yakama weekend ayau dinne kuma shureim keson zuwa gurin precious dinsa, shida Dr sudai wanda zai masa rakiya Tun 12 suka dauki hanyan kd byn yasanar da ita gasunan bisa hanya ******** Kd....... Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *22* Yusrah zuciyata ta dade dakamuwa dason maso wani , wanda hausawa ke kirada koshin wahala, Wlh yusrah nikaran kaina bazan cemiki ga sanda nafada son sa ba, fangar da sonsa nakeba sai da zuciyata tayi mummunan kamuwa da kaunarsa, Tun inasaka rai zan iya samun soyayyan sa harna fara fidda tsammani, bansake fidda ran ba saida na fahimci nikadai ce zuciya da ruhina ke azabtuwa da soyayyar da, shi zuciyan sa tayi nisa gurin son wata shiyasa nazabi binne son axuciyata batareda nasanar da kowa sirrin dake rainaba Yusrah ayau zan tona miki abnd nadade ina boyewa, wlh bakowa zuciyata ke azabtuwa dasinsa ba illah shureim , ya shushu shine kadai namijin dana rayu da sonsa cikin zuciyata ba, tunban san so ba harna fahimci sonsa nake Hakan yasa da momy tazo da bukatan hadamu aure nayi saurin amincewa, a tunani ya shushu bazai tsaneni ba sai dai kash nayi kuskuren danake nadama ayanxu Domin bana hango komi akwayar idanunsa sai zallan kiyayyata yusy , kifadamin yazanyi inciresa daga cikin mind dina? Shureim baya sona yusrah ayanxu ba wacce yatsana Irina , kallona yake amatsayin bakar katanga dazatai masa shamaki wajan hanashi samun cikan burinsa alokacin dayake bukata " Aysha takai karshen mgn tana zubar da hawaye masu zafin gske , Yusrah baki bude take kallon Ayshat wacce tausayinta yagama cika zuciyarta, a hnkl ta matsa tareda rungume Ayshat din tana patting byn ta ahnkl Take fadin "sorry my frnd kiyi hakury kikuma cire damuwa aranki , ina baki tabbacin ya shushu zai zama naki ya shushu zai soki fiyema da kike sonsa insha Allah , Banaso ki karaya kuma naji dadin yadda kika iya danne soyayyansa baki bary ya gane hakan ba, kicigaba da boyewa har zuwa lokacin da zai shigo hannu wlh kinji na rantse bana fatan ki raga masa , Ahnkl yusrah ke tsaida kukanta byn ta koma ta zauna, take duban yusrah tana fadin yusy yanxu baki tausayin ya shushu , Yusrah tayi dariya tana fadin yusrah kenan, kedai kawai kibi abnd nace , ki rabi dashi yaje yaita son wacce take gabansa ayanxu , komi yana zuwa da lokacin sane , nan suka cigaba da hiransu na aminan juna , anan ne kuma yusrah ke tseguntawa Aysha cewa ya sudais ke sonta ********** Salman da Rufaida ne kwance akan bed cikin dakin hotel din dasukai masauki , byn yakawo mata ziyara daga garinna Abuja, Salman shine namiji daya tilo da zuciyan Rufaida ta amince dashi , har take mallaka masa jikinta yayi yadda yaga dama , Sun hadu dashi ne agarin Abuja wani bikin dasukayi na qawarta , dasuka kaita birnin tarayyan , tunda salman yaganta ya like mata har dai yasami kanta , Suka fara soyayya har yagane cewa Rufaida cikakkiya kuma gaggiyar 'yar less ce wacce take harka da mata kala da daban -daban Cike salo da iya jan hnklnsa yafara yaudaranta harta fara sallama masa kanta , shine namijin daya fara shigan ta byn tagama rabama mata kanta , Saidai yadda ta yafi dashi taba gamsuwa jiyayi bazai iya rabuwa da itaba, domin tagama gogewa a iya wasannin dake gigita mutum gata jarumace karshe gurin samar mishi da nutsuwa, Tasha jin lbryn shureim aji abakinsa , yana kuma yawan fadan kyawawan halayensa , shiyasa ayanzu taci burin sake samun information akan sa daga salman din Kanta na kwance bisa kirjin salman dinne bayan sungama sheke ayarsu , wasa yake da kirjinta yanda yakeso Wayanta ta dauka tareda hasko pic din shureim aji , kafin tazare jikinta ahnkl tana sanya idanunta cikin na salman din take fadin "My bobo inason kasanar dani waye guy dinnan , tana mgn ne tareda mika masa phone din nata " Salman ya amsa yana dora idanunsa akan screen din wwayan,xunbur yayi yatashi zaune yana tsareta da manyan idanunsa masu firgitata, Ganinpic din shureim awayanta yamatukar tsoratashi , sbd yasan Rufaida shaidaniyar yarinyar ce me kuma yakawo pic shureim wayanta? Cikin tsare gida yake fadin uban me yahadaki da Pic din shushu? O akuyancin naki yafara dawowa kan mazane ba matan da akasaba biba To barikiji shureim ba irin guys din da kukebi bane , wannan baya ciki da tambadaddun bariki kinaji ko , imma wani buri ko kwadayi kike dashi akansa u have 2 be very careful Rufaida , Sosai mgn salman yabata mata rai amma tashanye domin tasan yafita hauka , yanzu saisu samu matsala idn tace zata kawo masa zafin kai Ganin ransa yabaci ne yasata komawa jikinsa tana kokarin hada bakinta danashi , wanda yaki bata daman hakan sai tabige ga shafa gashin dake kwance akirjinsa Ahnkl take fadin "easy mana my sugar bobo nibabu abnd yahadani da shi illah information danake nema akansa Domin qawata yakeso suna matukar son juna shine tasani inmata bincike akansa , wannan shine kawai amma kasan ni ai bakuwani dameni ba , nafi ganewa innemi mata kai ne kadai kake making love dani kaima shaidane bobo , takai karshen mgn tana lasan lips dinsa Kafin sufada dukiyar kissing din juna , cikin dabara da lallami tadinga tambayan salman gameda shureim din har tasami abnd take nema , Yayi juyin duniya tasanar dashi wace yarinyar ce shushu kema azabar so haka, har yazabi yayi kata 2 don kawai yacika burinsa akan mallakanta Sam sai hnklnshi yakasa kwanciya tausayin qanwar shi yasake kamashi , domin yasan shureim baya son Ayshat yagani akwayar idanunsa , domin shi mutum ne dabai iya boye abnd ke ransaba Sai dai duk yadda yaso Rufaida tabashi haske akan yarinyar da shushun keso ttaki,domin baya fata takasance cikin jerin matan da Rufaida ke harka dasu , inko har hakan ne lallai shushu yayi zaben tumun dare Hakadai sukagama tanvadewan su suka rabu da Rufy batareda yasami cikakkiyar shaidan cewa , yar less irinsu Rufaida shushu yafada tarkon sontaba ******** Alhaji wlh kaji narantse idn har baka yanke shawara akan bukatata na muyi aureba , saina tona maka asiri saina fallasa LAIFIN BOYE da kake shukawa kana boyema matanka ba Nagaji da wannan rayuwan na rashin 'yanci kamaidani tamkar wata matar ka , sainayi mgn aure kafinga kaucewa Byn kaine kafara bata budurcina to wlh nagaji dole ka aure inkuma ka kiya wlh saikayi nadaman sanina, Wata matashiyar budurwace da bazata wuce shekaru 20 ba , black beauty ce ajikin karshe , tana mgn ne tana maida kayan jikinta byn tagama kintsawa, Alhaji shu'aib Wanda ke kwance ya tsura ma maryam idanu , yana mamakin wai shine karamar yarinya, kaman yusrah zata tasa tana gaya masa mgn hartana masa barazana da zata tona masa asiry gaban iyalansa? Lallai gaba daya zina baiyi ba yana sake nadaman jefa kansa cikin wannan masifa dayayi, gashi yakasa daina mu'amala da mata , Dagashi har aminin nasa garama shi kan adamun , wanda saima abnd yakaru azahiri dai sundaina safaran matasa da 'yan mata suna rabawa manyan kasa Wannan sun tuba zinarce dai suka kasa dainawa ,shikam yakasa rabuwa da maryam ne sbd irin natsuwar datake samar masa Tabbas lokaci yayi dazai yakice zina ya aury dadiron tasa wato maryam, yarinyar dayamaida ta tamkar matansa , kuma shine yafara sanin ta amace Hakan yasa yake kara jin tausayinta , kallonta yayi byn tagama gyara zaman veil akafadunta , tana wani kada jiki take fadin toni zan wuce saika sallameni ka kuma je kayanke shawara, nabaka nan da 2weeks kayanke mgn 1 Rafar 40k ya dire mata tadauka cikeda yatsina tawatsa cikin jaka, kafin tafice tabarsa da fitinan qamshinta Lumshe idanu yayi yakasa kwakwkwaran motsi , tunani ne yacika kwanyasa ta yadda zai tinkaray hajiya kubrah da zancen auren yarinyar cikinsa , domin sai dai suxo shekaru daya da yusrah , Sosai kansa yadauki zafi sai dai bashi da mafitan daya wuce hakan , tun kafin ta tona masa asiri agabansu ta fito da LAIFIN suke aikatawa a BOYE fili , gara ya aureta kawai cikin rufin asiry Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *24* Koda maryam ta aje wayan duban qawarta nabila tayi , tana fadin baby nida wannan dittijon banzan ne fa , wlh saina shayar da Alhaji shu'aib mamaki Matukar bai amince da aurena ba wai yana sanar dani inmasa uxuri ya aurar da babban yaronsa , tukunna saiyasan yadda zai bullowa matansa dabatun aurena Ke kijimin fa nifa wlh tausayin ma matar nasa nake , domin da alamu bata da masaniya akan Duk irin ta'asar dayake aikatawa a BOYE Nabila ta sheke da dariya tana fadin ai wlh maryam , nikaina mamakin halayyan wadannan bayin Allah nake idn kingansu cikin manyan kaya , saiki rantse mutanan kirkine , amma kibisa a hnkl mana tunda dai kinsan yana qaunarki Tunda dai harya amince ai anyi mai wuyar , dariya sukeyi sosai yayinda gaba daya jikin yusrah yai mugun sanyi , haka kawai zuciyar ta ke kwadaitar da ita son jin waye wannan, dasuke yanka haka mai sunan dadyn ta Cikin karfin hali da dakiya tadubi maryam din byn ta kirkiro murmushi , take fadin "umm nikam qawata aure zakiyi ne muzo musha biki , Maryam tayi dariya tana fadin hmn kedai qawata bari kawai , wani Alahji ne kewahal da zuciyata wlh , sosai nake azabtuwa da sonsa amma danayi mgn aure Sai yafara kwalo -kwalo Kuma abn shi shina fara sallama ma budurci na , takarishe mgn tana fasa kwai da cingum din dake bakin Baki sake Ayshat da yusrah ke duban maryam , xuwa yanzu dukansu sun amince dazargin su akan maryam din , cewa 'yar barikice Yusrah ce tayi karfin halin fadin , o niko zanso sanin wannan mutumin gashi naji kin anbaci sunansa daya dana dady na , kinsan ina girmma masu wannan sunan Amma ko inhakane bai kyauta ba shiyafi cancanta daya aureki tunda dai shiya fara saninki , Zuwa yanxu fuskan maryam yabayya alamun damuwa kadan , kafin ta dubi yusrah tana fadin " kedai bari qawata ai bariki baiyiba matsalan mace tafara saida mutuncinta atiti kenan Wlh ina ragawa Alhaji shu'aib ne ganin shidin bakaramin mutum bane, kuma koda shiyafara sanina ba cikin dole yaminba , nice na sallama kaina sbd ganin akwai wuta ahannunsa sosai Kafin tasake wani mgn wayanta yasake daukan rury , saida taja tsaki tana fadin kunga shinefa mai kiran , kaman bayanxu muka gama waya ba hmm bari kuji bai wuce yace muhadu a guess house dinsaba, Tana mgn ne tareda receiving call din byn tadanna hands free , muryan Alhaji shu'aib ne yafito baro-baro yana fadin babyna , nifa amatse nake dake gsky duk yanda zaai kixo kisameni a guess house, haba jan ran ya isa haka nan rabona da inmory ni'imarki 1 week kenan Tashin hnkl wanda baa saka masa rana shine yasami yusrah da Aysha alokaci guda , jin muryan dady nasakin wannan zance gaba daya jikin yusrah rawa yakeyi Jitakeyi tamkar amafarki hakan ke faruwa , muryan maryam ne yadawo dasu daga duniyan dasuka lula na tashin hnkl Tana fadin "shikenan Alahji na karka damu nima nayi kewanka daurewa kawai nakeyi " Kit ta kashe wayan batareda tasake bashi daman mgn ba , Ta dubesu tana fadin kunji garanko dama ninasan zancen kenan , Nabila da sauran ne kawai suka iya mgn , amma yusrah da Ayshat ko tamkar an dasasu agurin haka suka kasance, yusrah ko motsi takasa tana ji inama mafarki takeyi , Saidai jin Ayshat na zhngurinta yasata gane afarke take , da kyar ta iya duban Ayshat wacce idanunta harsun fara canza kala tsabar tashin bnkl , Mikewa sukayi suna duban maryam cikin karfin hali Ayshat kefadin , sis plzz idn badamuwa munaso mudan kebe dake awaje , akwai mgn damukeso mutattauna Mikewa maryam tayi tana gyara zaman mayafinta , kafin ta furta "ok babu damuwa mujeko " Can waje suka fita direct gurin motansu suka nufa , yusrah ta bude back seat ta shiga byn ta kwanta yaraf , kaman jira take sukadaice tasaki kukan datake rikewa , hawaye masu zafin gske suka fara mata ambaliya Ayshat ce budewa maryam front seat ta zauna , yayinda ita tazauna a seat din driver Gaba daya sautin kukan yusrah akeji cikin motar , yayinda Ayshat ma batasan sanda tafara xubda hawaye ba Maryam zuwa lokacin zuciyarta tafara sanar da ita akwai babbar matsala , hakan yasata bude baki tana fadin "Bayin Allah lfy kuwa kun kirani kun tasani gaba kuna kuka kuma " Ayshat tashare hawayen fuskanta tana fadin "maryam don Allah kisanar damu waye Alhaji shu'aib dinki , waye kuma kukai waya dashi yanxu , gaba daya kinjefamu cikin tashin hnkl Domin muryan wannan damukaji ba muryan kowa bane illah na dadin mu , I mean mahaifin yusrah kuma aminin mahaifina , wanda kuma yake shirin zama surukina nan da 2 month Takarishe mgn tana wani sabon hawayen " Jikin maryam ne yai sanyi zuciyanta yashiga bugawa da karfi , no wonder tunda taga yusrah take ganin mugun kamansu da Alahji shu'aib, ashe 'yar sace ta cikinsa Cikin tashin hnkl take fadin "Ayshat sai dai kuyi hakury amma wannan mutumin da kukaji shine wanda nake nufin ina tarayya dashi , shiya fara bareni aledata wanda ayanxu haka nakeda burin zama matarsa domin shiyafi cancanta daya aureni Alahji banice kadai yafara tarayya da itaba yadade yana hulda da matan banza, ke amgn danaji akansa shida amininsa Alahji Adam, har rabawa manyan sanatoci zuwa minister mata sukeyi da matasa ana anfani dasu , amma sudai bantaba ji ance suna neman jinsin junaba Alahji Adam yafi Alahji na harka da mata , domin xan iya cewa tasanadin farkansa afrah nahadu da Alahji shu'aib , Inamai baku hakury dacewa addua itace kadai mafita , amma iyayenku sunyi nisa a aikata LAIFIN BOYE wani irin ihu yusrah tasaki tana fadin " wayyo Allah na Allah kasa inbude ido inga cewa duk abnd kunnuwana keji mafarkine , duk wannan abn idanun yusrah arufe suke kam Sai dai jin sautin kukan Ayshat daya cika kunninta yatabbatar mata ba mafarki takeba, bude idanun tayi tajin gina jikin seat din , kanta da zuciyan tane suka dauki ciwo alokaci guda Cikin disashewan muraya take fadin "tashi kije maryam mungode amma kisani bantaba tsanar wata 'ya mace sama dakeba aduniya , domin ke kika fara jifan dady da munanan kalamai agabana , bani kuma da hurumin hukuntaki domin shiya yada girmansa , Ina rokonki dakiyi gaggawar cireshi aranki domin ko kin aury dady bazaki taba daraja a idanun Muba , kaico dady yagama damu why why ! Dafe kirjinta tayi dake barazanar tarwatsewa , dariyan da maryam tasaki irin na marasa mutuncine yasake jefa yusrah cikin tashin hnkl Kafin maryam din tafara mgn cikin gadara darashin kunya take fadin " o sannu mai uba so inaso kibude kunnuwanki dakyau kiji , maryam ba shegiya bace nasan dadin mahaifi kaman yadda kikasani , banbanci na dake nibansami gata daga nawa iyayenba , wanda adalilin hakan harna jefa kaina halin danake ciki ayanxu Tunda mahaifinki yai nasaran keta haddina wlh bani da mijin aure saishi kodako banasonsa , bare inasonsa sbd akwai wuta ahannunsa , idn na auresa zan fantama Mgn rashin daraja bana fatan samunsa agareku , don haka abu daya zanbaku shawara ku binne wannan sirrin dakukasani na iyayenku , domin fallasashi nanufin rashin kwanciyan hnkl ne da iyayenku mata zasu shiga Kucigaba da asirta LAIFIN BOYE da iyayenku ke aikatawa , Nabarku lfy takarishe mgn tana ficewa batareda ko waiwayensu ba " Hakan kuma yayi dai dai da rushewan dasu yusrah sukayi , babu mai lallashin wani Ayshat har kanta take bugawa bisa kanbun motar , Yadda takejin zuciyanta tamkar zata yo waje haka takeji , Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *25* Ayshat ce tagaji da kukan ta lallashi kanta , juyawa tayi ga yusrah wanda idanunta harsun fara tasawa sbd kuka Cikin dusassar murya Aysha kefadin "sis saidai fa muyi hakury kuka ayanxu bashine mafita ba, iyayenmu sun riga sun cucemu yusy bazamu taba goge tabon dasukai mana ba " Ganin yusrah bata zimmar kulata yasa Aysha taiwa motar key , haka sukabar gdn bikin Zahrah saraki batare da amarya tasake sakasu cikin idanunta ba Aysha gdn su ta nufa koda sukai parkin sun dade cikin motar batare da dayansu yayi yunkurin fitowaba, itadai yusrah gaba daya tazama kurma yayinda Ayshat tunanin yadda zasu shiga cikin gd ayanayin dasuke ciki kawai take Fatanta Allah yasa karsu tadda umma aparlor , cikin karfin hali take fadin"yusrah mujeko amma kishare wannan fuskar taki , kinsan dai umma saita tambayi dalilin wannan hawayen ko" Batare datace uffanba tamika hannu ga hand bag dinta , tissue tazaro tana goge fuskanta tareda shafa powder tadaiyi kwaskwarima , duk da hakan kallo daya zaka mata kasan taci kuka takoshi Aysha kwaskwariman taiwa face dinta suka fito xuwa cikin gdn , cikin lucky suka tadda parlon shiru babu motsin ko TV hakan yaba Ayshat daman sauke ajiyan zuciya Dakin suka nufa suka zube a sofa yusrah tayi jifa da veil dinta , tareda zare dankwalin kanta Aysha ce tadubeta tana fadin "yusrah inaso kiyi hakury ki lallashi zuciyanki , kirufe wannan mgn atsakanin mu kada kice ko ya shushu zaki tinkara dashi nasan wautan ki baby Kisani fallasa wannan sirrin tamkar tarwatsewan farin cikin su momy ne, mudai kawai muyi addua Allah yashiryar dasu , kuma mgn maryam da dady indai har auran ta zai zamo silar kintsuwansa waje guda , plxx baby yusy kubashi dama ya aureta Inama Abba ne dadiron sa takike masa wlh zangoyi byn aurensa da ita matukar zai daina bin mata , yusrah zuciyata zafi takeyi inajin tsanan mahaifina tareda jin ciwan yadda yazubar da mutuncinsa , meyasa basu zabi sukaro ma iyayenmu kishihoyi uku alokaci guda akan su zabi mafi munin aikata LAIFIN BOYE ba? Tunda Aysha tafara mgn yusrah tafara sharan hawaye, kafin tafara mgn tana fadin" Ayshat duk yadda kikejin tsanan Abba baikaiga yadda nakejin na dady ba , sannan wlh kinji na rantse saina sanar daya shushu wannan mgn Domin shikadai ne zai iya ma Abba mgn kada ya aury maryam, bazan sanar da momy ba sbd ayanzu ina tausayin ta Aysha , idn kinga yadda take kokary akan dady da yadda kulkum yake tarairayanta , har abn yana bani sha'awa nasha adduan Allah yabani mijin dazamu gina rayuwa tamkar yadda su dady suke , basa taba nuna ma juna cewa sunfara manyan ta Aysha bazaki taba tunanin dady xai iyacin amanan momy ba , momy ta yadda da mijinta bazan iya tinkaranta da wannan mummunan lbryn ba, amma ya shureim namijine yafimu kaifin tunani xan sanar dashi ko zuciyata xataji sanyi Shiru Ayshat tayi tana jinjina mgn yusrah aranta, to ko itama zata tinkary ya salman da mgn ne? Wata zuciyan tace to aishima duk shegiyan darince Wani takaicine yazirce zuciyanta itadai batai sa'an samin kamilin uba da yayaba, gara yusrah ya shureim natsatstsane wanda yasan ciwan kansa Cikin karfi hali tadubi yusrh wacce itama idanunta nakan Ayshat din tana fadin "shikenan baby tunda kinyi rantsuwa " Karfe 6pm na yamma yusrah ce tafito domin tafiya gd , Ayshat ce tarakota byn sunyi sallama da umman, wacce sam bata fahimci komiba kasancewar tunda suka dawo , suka kule adakin Ayshat basu fitoba sai da yusrah ta tashi tafiya gd , hakan yasa umma tunanin koma shigowansu kenan yusrah tasauke Ayshat din ita kuma zata wuce gd ********* Karfe 9pm yusrah ce sanye da karamin hijab wanda ta dora akan doguwar rigan baccin dake jikinta Saidata tabbatar momy na part din dady sannan tafice zuwa part din ya shureim , wanda cikin sa'a kofar abude take sallama tayi akofar falon nasa Yana kwance sungama waya da Neesa kenan yafara kallon news , atashar NTA yaji sallaman yusrah Yes come in yafadi idanunsa nakan TV shigowa tayi tana fadin ya shushu kallo akene, Kallonta yayi yana fadin baby lfy daiko naganki kaman byn zu muka rabuba, Nan da nan ta bata fuska alamun damuwa ya bayya afuskan ta , cikin damuwa take fadin ya shushu mgn nakeso muyi akan wani lamari daya firgita tunanina, tareda jefa zuciyata cikin tsananin rudu da takaici Rage volume din TV yayi yana fuskantan ta sosai , yake fadin"inajinki baby sanar dani damuwanki domin bakida wani dan uwan dazai saurari matsalanki daya wuceni " Ya shushu kataba sanin dady mazinaci ne ? Kataba sanin yana cin amanan momy yana harka da matan banza awaje, sannan katabajin mgn da akeyi akansu na kawalancin matasa da 'yan mata ga manyan kasa? Tun yaushe dady yafara aikata wadannan munanan ayyukan a BOYE ? meyasa yazabi cin amanan mu yaxubar da kima da mutuncinsa don kawai yasami arxiki? Ya shureim natsani dady wlh ayanxu natsanesa , kafadamin taya zan iya danne zuciyanta akan wannan mummunan lbryn daya ziyarci zuciyoyinmu nida Ayshat, dukanmu iyayenmu sun kasance masu aikata LAIFUKAN BOYE Takarike mgn tana kuka mai taba zuciya , wani irin mummunan tashin hnkl ne yazirci zuciyan shureim, A ina baby taji wannan lbryn ? Cikin son danne zuciyansa yariko hannunta yana fadin "baby a ina kikaji wannan lbryn ? " Cikin muryan kuka take sanar dashi duk abnd yafaru yau har wayan da dady sukayi da maryam bata boyemai komiba , Wani irin takaicine yaziyarci shureim , yanzu dady dama basubar neman mataba , wannan wata irin masiface ? Lallashinta yakeyi yana fadin duk abnd kikaji baby babu karya aciki, domin ranan wanka baa boyon cibi nan shureim yasanar da ita abnd yafaru abaya har kawo lokacin da su dadyn suka kirashi , suka nunamai sun tuba sai ashe mutuban bana daina neman matabane Yacigaba da fadin yusrah dole kinatsu ki koyi danne damuwa da bacin rai , sbd kar momy tagano halin da akeci kinji ko , yanzu adduan mu dady yake bukata bawai fishi da bacin ran dazamu nunaba Sannan mgn maryam sam batada laifi don tadage saita auri dady , don shiyafara keta mutuncinta batareda tsoran Allah ,ya tuna yanada budurwa kaman ki ba , yasaki ji alokacin da kika rasa budurcinki kuma wanda kikavawa kanki yagujeki alokacin dakike tsaka dason kasancewa tareda shi baby? Don haka matukar dady yaxoda batun kara aure zai auri yarinyar , to yazama dole mubashi goyan baya yusrah hakan shine kadai gatan dazamuyi ma momy , mu ceto dady da ita yarinyar daga fasadin da suke aikatawa, Kukan yusrah ne yakaru cikin rishin kukan take fadin "yanxu ya shushu muna kallo dady zai aurowa momy karuwa wlh ya shushu natsani maryam " Wani tsawa yadaka mata cikin bacin rai da fishi yake fadin "Eh haka nake nufi baby idn bamu barshi ya aureta ba mubarsu sucigaba da aikata sabo? Look yusrah duk yadda kike taya momy jin zafin kishi nafiki son kasancewanta cikin farin ciki Auren maryam da dady shine kadai mafita , don haka ki boye duk wani damuwa dazai janyo hnkln momy tafahimci akwai wani abu da kike boyewa Zamu xuba masa idanun har lokacin dazai tinkary momy da zancen sake auren sa , daga lokacin mune zamu karfafa zuciyanta harta bashi goyan baya , natabbatar idn taga mun amince zata amince itama " Yacigaba da rarrashin yusrah yaana karfafa zuciyanta sai da yatabbatar tagamsu da maganganunsa kafin yadora dafadin "Baby yusy wannan halayyan nasu dady yana daya daga abnd yasa nasakejin tsanan aurena da wancan yarinyar, domin sam nadaina ganin mutuncin Abba Adam" Yusrah bata bari shureim ya ida fadin mgn dayakeson fadiba , tayi saurin rufe bakinsa tana fadin "No ya shushu kada kabary laifin Abba yashafi Ayshat wlh Ayshat yarinyar kirkice, da kaga halin datashiga asanadin jin halayyan dasu dady ke aikatawa sai ka tausaya mata , kada ka tsaneta akan hakan ya shushu don Allah kaso Ayshat kodon darajan yadda umma keyabon halayenka nagari , Wlh ya shureim zakaji dadin zama da Ayshat domin she's very simple bata da matsala , nasani so ahnkl yake shiga amma kayi kokary kasanmata wani gurbi koda kadan ne cikin zuciyanka Nasan Anty Aneesa tayi zaman durshan but ya shushu muma asanmana ko gurbi kadan ne plxx kajiii.. " Takarishe mgn cikeda shagwaba tana langabar dakai , sosai taba shureim din dariya yana fadin "Wlh baby bakida dama wannan irin kamfen haka toko dai itace ta turoki ? " Zaro idanu yusrah tayi tana fadin "tabdi karifan asiry da Ayshat wlh sam ba itabace nice dai nake ganin tadace tasami gurbi a hrt dinta , Aysha tanada wanda zuciyanta kematukar so ya shushu kawai dai tazabi tasadaukar da abnd zuciyanta kesone donta faranta ran momy , ko wannan kadai ya isa karaga mata ya shushu ka kaunaceta kodan kaima nafaranta ran momy , takarishe mgn cikeda damuwa a fuskanta tmkar gske " Jikin shushu yayi sanyi yana jinjina karfin hali irin na Ayshat , wanda shikam ayadda yakejin Aneesa aransa baya tunanin zai iya sadaukar da son donya faranta ran wani , "Hmm baby kenan zan duba dacewan hakan but ni Neesa ita nakeji araina , amma kicigaba damin addau Allah yabani ikon yima kawarki adalci Haka shureim yafurta yana mai duban agogo , ganin har 10 yawuce yasashi mikewa domin raka yusrah part din momy" Byn yasake kwantar mata da hnkl akan batun su dady , Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *27* ******** Rana bata karya ayaune za'a daura auren shureim shu'aib Abba aji da Ayshat Adam Tun safe Ayshat keta faman zubda hawaye wadanda suke zuba da ma'anoni biyu , nafarko tana murnan zata mallaki namijin da sonsa yaima zuciyanta mummunan kamu Na biyun ko natausayin kanta da irin zaman dazasuyi da shureim wanda ta tabbatar balallai zaman yazama mai dadi ba, sai dai zamn fuskanta hakury da juriya kawai Yusrah kadai tasan ma'anan kukan da Ayshat din keyi hakan yasa , ba matsa akan lallai tayi shiruba tabarta tayi mai isanta , yayinda su sury karofi kezaton kukan rabuwa da gd ne Aysha keyi tun farin safe ******** Abangaren ango shushu kuwa tun safe misalin 10 yake aikin lalllashin Aneesa , wacce take tafaman yimasa kuka da shagwaban wai zaa kai masa Aysha , Magiya takemai kada yaci amanan soyayya yajuya mata baya , idn ankai masa amarya gaba daya tagama susuta shureim da salon kukanta da shagwabar da take mai Wanda kesake jefa zuciyansa cikin wani haki , baisami kan gimbiyar tasaba sai gurin 12 suka rabu awaya Shureim yai shiru yana jin yadda zuciyansa kebugawa , tareda so da kaunar Aneesa Agefe guda kuma wani yanayi yake tsintan kansa ciki nabacin ran auren Ayshat da za'a lika masa yau , wanda yake jin inama da cikar burinsa ne Aneesa , dabazai iya misalta halin farin cikin dazai shiga ayau dinba Lokaci nata tafiya batare da shushun yayi yunkurin koda motsawa daga kwancen dayake ba , bare asaka ran zai tashi yashiga wanka Wayoyinsa dayasan zaa damesa gaba daya yayi switching off din su , Already baima bude kofar part dinsa ba , sai yanzu datakeji anata knocking tamkar zaa balla kofar Afusace yamike ya bude kofan 4 eyes sukayi da Dr sudais , wanda yasha wanka cikin fararan manyan kaya , sosai yayi kyau sai zabga qamshi yake Still yayi yana karewa shushun kallo ganin singlet da boxer kadaine ajikinsa , da alaman ko wanka baida shirin shiga gashi harsun fara samin baki masu zuwa daurin auren kasancewar 2 ne Gashi har 1 tayi wani uban harara ya zabgawa shureim din , kafin yaraba ta gefensa yawuce batare dayace dashi cikanka ba Kai tsaye bathroom din cikin bedroom din shushun Dr sudais ya nufa , byn ya zare babbar rigan dake jikinsa ya aje Ruwan wanka yatara masa kafin yafito yana fadin "dallah Mallam katashi kashiga wanka lokaci natafiya , banson iskancin banza tun dazu uwar me katsayayi , inata kiran line danake da hope din samunka tunda ka kulle wadancan amma line busy Bai wuce kana waya da wancen yarinyar bako , tana batama lokaci da kissarsu ta mata kamance uban mutanen dazaka tara ko " Da shushu yaje yai wankan yana fitowa ya tadda har Dr sudai yafito masa da kayan dazai sa , wanda sak iri daya suka dinka banbancin zaren da akai dinkin ne kawai Sosai shureim yai masifar kyau cikin manyan kayan , kyawunsa yake fitowa agogon zallan azurfa ya daura a hannunsa Kafin yafara feshe jikinsa da turaruka masu qamshin gske , kallon sa kawai sudais keyi yadda yake komi cikin basarwa Koda suka fito nan mosque na jikin gdn sukai sallah , kafin yaja hannun shushun zuwa gurin momy Gd yacika dankam da mutane da dakarn mata 'yan uwa da abokan arxiki , haka sukai ta ketawa duk inda suka wuce sai ansake kallon shureim aji domin yayi kyau naban mamaki, yafito angon sak cikin karfin hali yake ma kowa murmushi domin danne damuwar dake zuciyansa , kodon momy tayi farin ciki A bedroom dinsa suka sameta taci ado tamkar yarinya karama, babu mai dubanta yasha itace tahaifi shushun sai dai ace ko kaninta ne Cikin sauri tawaremai hannuwanta yakariso ta rungume abnta , qawayen ta su hajiya rahma suka dauki tafi Kafin asakar musu ruwan flash bakin momy yaki rufuwa , Dr sudais shima kallon sha'awa yakebinsu dashi dashi Sosai shureim ya nuna farin cikin sa ajikin momy sai smiling yake faman zabgawa ana daukansu pic Kafin daga bisani su fito domin saura baifi mintuna 30 ashafa fatiha ba , Karfe 2 dot dubban mutane manyan kasa da hanshakan 'yan kasuwa suka shaida daurin auren shureim da Aysha cikin sadaki 500k Daganan nan kuma aka rankaya zuwa babban hotel din da za'a gabatar da reception , Duk wanda yadubi manyan aminin junan Alhaji shu'aib da Alhaji Adam zai tabbatar da irin farancikin dasuke ciki awannan rana Byn daura aurene aka gabatar da gagarumar walima ta mata zallah a gdn su Ayshat din Hazikar malamar da aka gayyato wato malama ummy shatu , tayi matukar kokari guriin fadakar da mata yadda zamantakewan aure akeso yakasance ga ma'aurata cikin dinbin ilimi da wayewa Ta tabo dukkanin muhimman bangarory da mace yakamata takula dasu , agdn aurenta mussaman bangaren tsafta da kula dakai , kulada shinfidar miji tareda muhimmancin biyayya ga mijin dakuma girmama iyayensa Kulada tsaftar gd , jiki dana shinfida zuwa tsaftar abnci , dole mace tasami cikakkiyar kwarewa da wayewa akan wadannan, Ummy Aysha tacigaba zabga wa'azi mai kashe jiki wanda yasa Amarya Aysha keta faman kuka , a lokacin ne tasake jin cewa ashe jan aikine akanta wanda dole saita saka hakury da juriya sannan tafiyar zata yiwu zuwa yamma ne aka gama shirya amarya cikin shiga ta alfarma , zuwa bangaren Abba dimin yimata nasiha kafin awuce da ita gdn ta Sosai yai mata fada da nasiha masu ratsa zuciya daga karshe yasamata albarka Gurin umman ta aka maidota wacce takasa cewa komi suka qanqame juna suna kuka gunin tausayi Sai 'yan uwantane sukai ma Ayshan nasiha da kyar aka zare Ayshat daga jikin momy Yusrah wacce tagaji da haduwa cikin ashoebin laces dasukayi na qawaye itace ta taho tarike hannun Ayshan tana rarrashi har gurin da convoy na motocin daukan amaren suke Nan aka saka Ayshat atsakiya wata qanwar umma na gefe guda , yayinda yusrah ke rikeda Ayshat din wacce har zuwa lokacin kuka takeyi mai taba zuciya Gaba daya tagama karyar da zuciyan yusrah wacce lokaci by lokaci take dauke hawayen dake fita a idanunta Har aka isa maitama inda zaa fara damka Ayshan hannun momy , sai andawo daga gurin gagarumar Dinner da momy tashirya kafin za'a kaita gdn angonta dake sun city Sosai aka karbi amarya cikin karramawa da mutuntawa , momy rasa inda zata saka Ayshan tayi sbd matukar farin cikin datake ciki Karfe 8 aka fara tafiya gurin dinner din Amarya Aysha tasha make up daga kwararriyan mai make-up din da momy tadakko , Yayinda tafito taiwani irin kyau cikin weeding gown da THE CICADA suka fito da ita fadin irin kyan datayi abn sai wanda yagani Qamshi kuwa dake fita ajikinta abn sai wanda yashaka , waya sudais yaiwa cwtyn sa yusrah akan gasu awaje kasancewa duk angama kwashe qawaye Sukadai suka rage da Amarya sai momy da qawayenta dasuketa shirin fita suma Hannun Ayshan cikin na yusrah wacce itama tagaji dayin kyau suka fito , kallo daya shureim yai musu wanda yake sanye cikin manyan kaya white anyi aiki daxaren dinki light brown Color din wedding gown din Amarya wacce akayi anfani da cream an light brown , sosai kuma ya amshi fatarta Tunda ya dauke kai baisake waiwaye inda suke ba , illah ma wayansa daya zaro yana latsawa shiko sudais Gaba daya ya shagala akallon yusrah wacce shiganta yagama tafiya da zuciyanta Shiyayi saurin fitowa yabude back seat Aysha ta shiga , kafin yusrah takoma front seat ta kame idanun sahibin nata nakanta Yayinda bugun zuciyan Ayshat yakaru wani irin qamshinta dana shushun ne yahadu guri guda yabada wani irin qamshi mai masifan dadi Saidai takasa sakewa tanaso ta kalli fuskansa amma tana tsoran suhada idanu , babu wanda yatankawa juna tsakanin shida ita Sunyi nisa suna tafiya inbanda yusrah da sudai daketa soyewansu babu bai cewa uffan cikin Amarya da angon Kiran Aneesan sane yashigo wayansa cikin zumudi ya daga wayan yana fadin "hello my pretty daga bangaren Aneesa tafara zubamai shagwaba waiya turo mata pic dinsa taga wankan da yayi na zuwa dinner din Hade face yayi cikeda narke murya tamkar wani karamin yaro yayi mgn" haba my precious wai harkin daina kishinane kike fadin wannan mgn , ni inanan xuciyata nagareki amma harda wani cewa inturomiki pic " Ko meta fadi masa oho sai wani dariya shushun yayi yana fadin , I luv u my pretty oya tell me mgn dazai kwantar min da mind dina inta recalling har zuwa muyi waya anjima Kometa fadi masa yai kissing wayan kafin ya aje yana kokarin juyawa ya kalli fuskan Ayshan yaga yanayin datake ciki Kaman tasan nufin sa taki dagowa da kanta wanda ke kasa , zuciyanta tamkar zai faso kirjinta haka takeji Wani masifan kishi da tsanar Aneesa ke mamaye zuciyanta , yayinda datake tausayin kanta nahalin dazata shiga naganin wulakanci a gdn shushu Tun yau yafara waya da ita agabanta babu ko karan ganin yau aka daura musu aure, tabbas ta amince ya shureim bayi kaunarta Wasu hawayene takeji suna kokarin taho mata tana dannesu don gudun bata kwalliyan fuskanta , sai dai duk iya yadda tayi kokarin ganin basukaiga xubowa saida suka xubo Batare datayi yunkurin sa tissue din dake hannunta ta daukesu ba , Daga yusrah har sudais basuji dadin yadda sudais ya amsa wayan Aneesa ba Domin duk wanda yaga yanayin yadda akai wayan yasan don aci fuskan Ayshan ne , sam yusrah tadauke wuta jitakeyi tamkar itace akama wannan cin fuskar , tabbas dolene qawarta saitayi hakury takoyi danne zuciyanta matukar salon da ya shushun zai dauka kenan naci mata fuska don ya nuna bata gabansa kome? Har suka isa gurin babu wanda yasake cewa uffan cikin yusrah da Dr sudais da zuciyoyinsu yagama baci da abnd shushun yayi Sudais da yusrah suka fara fita suna jiran fitowan ya shushun da Ayshat, wanda kaman jira shureim yake su fita Ayshat na kokarin fita sai jitayi yajawo hannunta Tareda matse yatsun hanunta da karfi cikeda mugunta, hakan yasa Ayshat sakin wani wahalallan kara Tana mai duban fuskansa tuni wasu hawayen sun zubo mata , wani makirin smiling yasakar mata kafin yakai bakinsa saitin kunninta har kuma zuwa lokacin bai daine murje mata yatsuba Kirjin Ayshat tamkar zai fado sbd bugawa , gawani rawa dajikinta yake tamkar mazari , Jin saukan voice dinsa tayi yana fadin"hey Amarya ina miki murna da shigowa rayuwan shureim , biyayyan ki da jajircewanki wajan ganin kin cika burin iyayenmu abune xa za'a jinjina miki Saidai inaso kisani bazaki taba sauya zuciyan shureim ba , shureim Aneesa kadaice cikin xuciyanshi Don haka saiki shiryama zama da mutumin dazuyansa kefarautan samin cikar burinsa wato my pretty , Sannan wannan hawayen dakike xubarwa donnayi waya da rabin raina , kadan kikagani wannan somin tabine so karki wani far a damuwa kinji ko qanwata" Yakarishe mgn yana sake mata yatsu byn ya murzasu dakarfin gske , awahalce tayi wani kara kafin tayi kokarin ficewa daga motan , tanajin zuciyanta na mata zafi yusrah ce yakariso da sauri tana fadin "Sorry Ayshat kada kibari bakaken maganganunsa sufara tasiri akanki tunyanzu , dole saikin jure ahnkl ta dauke hawayen dake fuskan Ayshan , batare da tabari kwalliyan yabaci ba Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu棣冩瀳 *28* Karisowan shushu kusada su ne ya tsaida mgn da yusrah keson sake fadi, batare da yace komiba yariko hannunta Suka fara takawa har suka isa inda qawaye ke jira wanda zasu shiga da Amarya, duk wanda yaga yadda shushu ke zabga smiling da yadda itama Ayshan take smiling zaiyi zaton wasu masoya ne masu tsananin kaunar juna Bakin momy yakasa rufuwa sanda tayi tozali da tilon d'an nata , da Ayshan wacce akullum zuciyanta ke kara natsuwa da ita amatsayin surukan datake tunanin zata kula mata da shushun ta Gury yayi gury antara matan manyan mutane , sosai dinner din yaqayatar da duk wanda ya halarci gurin Koda aka fito filin rausayawa karkuso kuga yadda abokan ango dashi kanshi suke ma Ayshan barin kudi , Wanda shi shushun yanayi ne don yafaranta ran momy , yakore duk wani shakku cikin zuciyanta , Sbd yagama tsara Irin zaman pretending din dazasuyi da Ayshan, wanda momy bazata taba gano komi game dashi ba, har zuwa lokacin dazai mallaki abar kaunarsa Aneesa Koda aka tashi dinner sosai Aysha ta dage akan saidai sudais yafara komawa da ya shushu , domin bazata sake shiga motar dayake cikiba Tun suna ganin kaman wasa take har suka fahimci abn nata dagaske takeyi , duk kuma wannan darun da akeyi ya shureim din yadade dashiga mota sukadai yake jira Sunacan suna ba Ayshan baki akan tayi hakury amma fir taki , ganin shirun yayi yawa yasa shushun fitowa ahnkl yake takawa har zuwa inda suke tsaye Yusrah na ganin sa tafara fadin "yawwa ya shushu kazo ka lallashi amaryan mu wai cewa tayi bazata shiga mota mukoma kamar yadda mukazo ba Bai jira komi ba kawai gani sukayi ya fincikota yana ja , yayinda Aysha tsananin takaici yasata fashewa da kuka , tarasa miye yasami brain din ya shureim yake mata wulaknci irin hakan Ganin yadda take neman tirjewa yasashi daukanta cak zuwa motan , yusrah da sudais dariya sukeyi sosai suna mamakin halin shureim Koda yadireta a motan wani tsawa yadaka mata yana fadin , will u shut up kosaina bige bakin , uban waye bawanki dazaiyi sahu biyo gurin daukanki? Ok sbd kinga suna lallabaki shine kike samin daman kawoma mutane raini ko , dacen wani gulman yasa kika biyo mu aida tunda fari kinyo motanki daban ne , yakarishe mgn yana jan wani dogon tsaki Hannunta daya damke ta fisge dakarfin gske , kafin tasanya idanunta cikin nasa wanda suke zubar da hawaye tana fadin" enough ya shushu maganganun sun isheni hakanan , Wlh bawai kafini baki bane ko kuma tsoronka nakeba, sai dai ina baka girmane amatsayinka na yaya kuma miji agareni , wanda Allah yasanya aljannata akarkashin kafanka , bacin haka wlh ya shushu dana gwadama kaima baka gabna kaman yadda nasan zuciyanka tayi nisa akan wata can daban Kasani nima zuciyata namiji daya nariga na mallakawa ita , wanda banajin har adauki numfashina zan iya daina kaunarsa , Takai karshen mgn tana murguda baki cikeda tsiwa tamkar ba Ayshan danasani mai kawaici da kauda kai ba , Baki sake cikin tsananin mamaki shureim ke kallonta , gaba daya yakasa furta komi lallai shi anriga angama jawo masa raini , gawani masifan jin dacin mgn ta dayaji nacewan dason wani zata mutu , haka kawai yakeson sanin to waye wannan din ? Sai dai kozai mutu dason jin haske akan hakan bayajin zai iya budan baki yasake mgn ayanxu , da zuciyansa tagama baci dajin zafin kalamanta Shigowan su yusrah yasake rufe bakin shushun batareda dayayin yunkurin maida raddi ba , Tunda suka tafara tafiya banda yusrah da sudais dake hiransu kasa -kasa , babu mai cewa uffan saima lokaci -lokaci da Ayshan kesakin tsaki wanda hakan bakaramin kona zuciyan shureim yakeba, Gani yake gaba daya tagama rainashi shizata tasa tanama tsaki , duk ya kosa su sauka don tsananin zafin da zuciyansa kemasa Direct unguwar sun city suka nufa gdn shushun , Wanda katon gd ne nagske yamallaka masa halak malak ne yazauna da iyalinsa Koda sukayi parking yusrah tafara fita yayinda tazagayo ta budema Ayshan kofa domin tafito Sai wani harara daya shureim din yaimata yasata saurin ja baya , tana danne dariyan dake son kwace mata Gaba sukayi can da sudais suna hiransu tamasoya , yayinda Ayshat tayi yunkurin ficewa daga motar tana jan tsaki Hannu yasa yajango riganta da karfin gske wanda saura kadan yafada bisa kirjinsa, idanunsa harsun sauya kala sbd bacin rai yake mgn "Ke wai waye tsaranki dazaki tasa kinama tsaki byn kingama rashin kunyanki ban kulaki bako, to kisani yanzu kina karkashin ikonane zan kumayi maganin rashin kunyanki , kuma mgn kina son wani wannan keya shafa domin kinfi kowa sanin bakya gabana , inada wacce nake tsananin so Wani tsakin tasake ja batare data ce uffan ba , takaicine ya ciyoshi har baisan sadda yajuyo da fuskanta yana jifan ta da mugun kalloba Kafin yasa hannu ya bige bakinta yana fadin " idn kika sakemin tsaki wlh sainayi miki abnd bazaki sake yunkurin yimin tsaki agabana ba , nonsense kawai Aiko yana sakin ta tasake jan wani dogon tsakin tana fadin , kayi duk abnd kaga dama ya shushu domin nagaji da salon wulakncin ka Da karfi yasake janyota wannan karon saida tafado bisa kirjinsa ,ga mamakinta bakinsa yake kokarin hadewa danata Duk yadda taso kwace kanta tagaza yin hakan domin karfin ba daya bane, sosai yashiga tsotsan bakinta cikeda mugunta kafin ya lalubi harshenta yaciza da karfi Wanda yasa Ayshan kusan sakin fitsarin tsabar azaban daya xiyarci kwanyan ta , tuni hawaye sunfara gudu Kafin yasake yana fadin "Kisake gwada yimintsaki kigani inban tsinke harshen ba mara kunyar karya kawai oya get out tun banyi ball dake cikin motar ba" Wannan karon jikin Ayshan gaba daya rawa yakeyi , tagama tsorata da ya shushun gawani radadi da harshenta kemata Cikin saurin kaman zata kifa tafice amotan tana share hawayen fuskanta , gashi rigan jikinta tahanata saury da kyar ta isa inda take hango su Dr sudais da yusrah atsaye Hangota da baby yusy tayi yasata saurin tahowa ta kwashe mata rigan tabaya suka fara takawa xuwa cikin gdn Da bismillah tasaka kafarta ta dama cikin dakinta , harxuwa bedroom dinta yusrah takaita , sauran frnds ne suka cika dakin dawasu 'yan uwan Abba da momy Su shukrah dange ne suka shiga tsokanarta , wanda har suka gama Aysha babu bakin mgn , domin shushu yakasheshi murus dasalon muguntarsa Yusrah ce tazame tayi waje domin suyi sallama da hubbynta kafin su wuce Koda tashigo ta tadda Ayshan ne bisa pray mat tana gabatar da shafa'i da wutury , koda ta idah kan gado ta dare tayi kwanciyarta Batare data shiga cikin hiran da qawayen nata keyiba , wanda rabin hiran zancen haduwan shushun da dacewan da sukayi da Ayshan su surayya keyi Lumshe idanunta Ayshat tayi tamkar bacci tafara , wanda azahirin gsky zuciyanta tayi nisa gurin tunanin wace irin zama zatayi da ya shushun Duk sanda sunan Aneesa yafado ranta sai gabanta yafadi , yayinda wani kishi kan rufe zuciyanta kaman ayanxu kaf wayan da shureim din yadingayi da Aneesan kedawo cikin brain dinta Tamkar ayanzu yake amsa wayar haka takeji cikin zuciyanta , tabbas tagama amincewa Aneesa tagama sace zuciyan ya shureim Wasu siraran hawayene ke fita daga idanunta , daxata iya yakice shushu cikin zuciyanta tabbas datayi hakan kodan tahuta Sai dai duk irin abnd yake mata sonsa ma karuwa yake cikin ranta , mussamman ayanxu da takeda tabbacin yaxama mallakinta Gaba daya Ayshat awannan Daren tayi baccine cikeda mafarkan ya shushun wanda tana rasa gane kan gadon mafarkin Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *29* Washegary ne budan kai around 9pm anwatse tas daga gdn amarya, Daga ita sai yusrah itama din momy ce tace tazauna idn angwayen sun shigo saita koma gd Hakan yasa yusrah kama hannun Ayshat suna zagaya dakunan, wanda kusan 4 bedrooms ne da parlour har kala 3, banda part din shushun wanda basuyi ma karanbanin zuwa ba Aysha tajinjina wa Abban ta takuma hakikance itadin 'yar gatace, domin ankashe mata dukiya fiyeda tunanin mai karatu , Byn sungama ne sukai masauki anan falon dayake dagashi sai bedroom din Ayshan, hira sukeyi da yusrah wanda rabin hiran tana karfafa guiwan Ayshat din ne akan , takasance mai hakury da kauda kai sannan tayi iya kokarinta gurin ganin ta kyautata ma ya shushun Basu shigo ba sai around 10 su biyune kacal daga shi sai Dr sudais , koda suka shigo tun akofa suke jin tashin qamshin turarukan wuta masu azabar qamshi Har suka danna kansu a katon main parlor din wanda yagaji da haduwa , anan sudais yayi masauki bisa 2 seater Yana duban shushun dake wani faman yatsina , yana fadin "to mallam saika fito da amarya musayi baki ko Wani harara shureim din ya aika masa kafin yafurta " saika kira babyn ka ai don inajin suna tare domin momy tace kaine zaka sauke mata ita gd , das y ma nayi kokari muka shigo yanzu " Sudais baisake furta ko kalma 1 ba ya ciro wayansa yana kiran line din yusy, Daga wayan tayi tana narke murya Bata dauki lokaci ba sai gata afalon dasuke zaune , duban ya shushun tayi tana fadin "Ya shushu ina yini " Harara yabita dashi batare da ya amsa gaisuwan taba , ganin hakan yasa ta dubi hubbyn nata tana gayar dashi Wanda yake binta dawani mayen kallo yake amsa gaisuwan , tareda fadin "my cwt ina amaryan tamune plxx taho da ita mugaisa tunda wannan dan iskan bashida niyan tashi " Murmushi tayi tajuya zuwa taho da Ayshan wacce tayi mirsisi tace babu inda zata fito , hakan yasa yusrah yin zuciya tadauki jakarta tana fadin"ok toni nayi nan Allah bada zama lfy yahada kanku akularmin da big brother na plxx" Ganin da gske yusrah tafiya zatai yasa Aysha mikewa cikin sauri byn tagyara lullubin jikinta , Aparlor tacin musu tsaye da sudais da alamu sallama sukeda gogan nata , wanda ya hakimce cikin kujera Kallo daya tai masa tadauke kai yana sanye cikin riga da wando na wani hadaddan material wanda yasha dinki , yayi kyau harya gaji sai dai fuskan nan sam babu walwala Ahnkl taja kafa ta isa inda yusrah ke tsaye , sunkuyar dakai tayi tana gaida Dr sudais ya amsa yana tsokanar ta , Rafar 50k ya aje mata wai nasayan baki kafin suyi mata sallama , tana rikeda hannun yusrah suna hawayen rabuwa da juna , da kyar suka rabu Aysha ta juya zato koma zuwa bedroom dinta Batare data sake kokarin koda kallon side din daya shureim din yake ba , wanda keta faman danna waya abnsa Keh! Taji ya ambata hakan yasata cigaba da tafiyanta, tana gab da wuce cikin parlon taji yafurta"keh Aysha bakiranki nakeba " Cak ta tsaya tana tunanin tajene kota yi tafiyarta , jim kadan tayanke shawaran komawa cikin parlorn Guri tasamu tazauna batareda datace uffan ba, hakan yasa shima ya cigaba da danna wayansa , sun share tsayin mintuna kafin ya aje wayan yana fadin "Ke har rashin kunyan taki yakai ana kira kinajin mutane ko, alryt toki sani ni anan gdn bazan dauki raini ba kijina , Zaman aure kikazo yi dolene ki aje duk wani jin kai naki da rashin kunya , sannan kishirya yadda zaman zai kasance domin kinfi kowa sanin inada wacce nakeso ke baki gabana, Inaso kisani a idanun momy da 'yan uwanki kadai zan iya daurewa in nuna musu cewan kedin matata ce , basai nayi miki bayani mai zurfiba nasan kinfahimci abnd nake nufi Sannan ko yusrah ban yarda tasan sirrin zaman da zamuyi ba , inkuma kika sanr mata wannan damuwanki ne Sai mgn my one and only dina wato my pretty inaso cikin next month agama mgn komi domin insami cikar burina , Ina fata zaki bani hadin kai ki kuma jure zama da mutumin da zuciyansa sam baya kallonki amatsayin mata , kaman yadda kike fadin kema wani banzan ne cikin mind dinki ko " Yakarishe mgn yana mikewa domin zuwa part dinsa ya watsa ruwa , gaba daya muryan Aneesa kawai yakeson ji kozai sami natsuwa , Harya kai bakin kofan ficewa daga parlorn ya juyo yana fadin , "o ki kwashe wadannan kayan nakine idn bakya bukata kuma saikisan abnyi dasu " Aysha wacce takejin tamkar zuciyanta tafado don takaici , da kyar ta iya mikewa batare data bi takan ledojin dake zube bisa center table din dake parlon ba sai kudin da Dr sudais ya aje tadauke Tayi bedroom dinta kai tsaye bisa bed tayi masauki , tanajin wani zafi cikin zuciyanta , ko yaushe ya shushun zai daina gasa mata mgn akan wata banza can oho , Wannan karon bata yarda tazubar da hawayeba sam , sai dai zuciyanta namata zafi matuka tareda jin kishin Aneesa sosai cikin zuciyanta Kayan jikinta tacire zuwa na bacci tayi kwanciyanta , byn tayi addua ta shafa tayi light off Sai dai sam baccin yaki yazo illah tunane -tunane dake addaban zuciyanta , tana jin dayanzu auren soyayya sukai da shureim da yananan yana tarairayanta , Amma gashi yanzu ita kadai kwance saima jinyar kalamansa masu zafi da zuciyanta keyi , hakika auren maso wani babu komi cikinsa illah bakin ciki da takaici Sai dai babu yadda ta iya domin bakin alkalami yariga yabushe , tunda har gata cikin gdn sa amatsayin mata , ranan dai sai bacci barawo yasace Ayshan Washegary saida ta makara sallan asuba, byn ta idar tagama su azkar dinta da karatun qur'an ne , tasake komawa ta kwanta bata farkaba sai around 11 Hakan yasa cikin sauri ta fada bathroom tayo wanka , byn tagama ne ta dauro alwala ta fito Saida tagabatar da salatul Dhuha kafin ta nufi gaban mirror domin kintsa kanta Kwalliya sosai tayi byn tasake shafe dogon gashin kanta da mayuka masu azabar qamshi, sosai take shafe jikinta da turaruka masu sanyin qamshi Kafin ta nufi qaton sif dinta wanda already yusrah dasu sury sungama shirya mata kayanta ciki , wadanda dukansu sabbi ne fil kama daga English wears zuwa dinkakkun kaya Hannunta yakai kan wani shegen lace ne mara nauyi , wanda akai masa pitted gown sosai rigan yazauna ajikinta tamkar dama ajikin aka dinka kayan Tayi kyau harta gaji batayi yunkurin daura dankwalin ba, saita rikoshi ahannu hadeda phone dinta Yunwa takeji sosan gske tana fitowa babban falon , kallon dazatai center din dining ta hango mutum nata faman kora ruwan tea , ga kulolin anbci nan zube da alamu momy ce ta aiko da breakfast Hakan yasa Ayshat itama kai tsaye ta nufi wajan cikin takunta na nutsuwa,koda ta isa kujeran dake facing dinsa taja tazauna Kafin tadubesa tana fadin"ya shushu gud morning" Bata damu daya amsaba ta dauki plate tafara bude kulas din data gani , abncine har kala 3 chips ne da Pepe soup din kayan ciki, sai waina da miyan taushe wanda yaji naman kaza Sai flask mai dauke da ruwan zafi da kayan tea difference color, hakan yasata xuba chips din hadida pepe soup din tanaci ahnkl Sam bata kuma koda kallon inda yakeba cin abncinta take cikeda nutsuwa , shikam shureim kaman yadda bai amsa gaisuwanta ba haka baiko kalli inda takeba Illah qamshinta dayake shaka wanda yakejin sa harcikin ransa, kasance wansa ma'aboci son qamshine shi Saida yagama shanye tea dinsa kaf sannan yayi yunkurin tashi , wayansa ne yayi kuka hakan yasashi kara wayan akunni byn ya koma ya zauna Yake fadin "hello my cwt mom gud morning" Banji me ake fadi adaya bangarenba illah shushun dake fadin Yes momy lafiya lau muke gamata kusa dani muna break , wani shagwaba yake xubama momyn wanda yajawo hnkln Ayshat kansa Tana dubansa bakaramin sha'awa yabataba sai yanzu takaremai kallo, yana sanye cikin farar shirt sai ash din wandon jeans gashinnan ya kwanta luff sosai yaimata kyau bakadanba Saitaji wani sabon sonsa yanasake mamaye zuciyanta , Ganin yana kokarin maido dubansa garetane yasata saurin dauke kanta , tana kurban ruwan shayinta ahnkl Wayan hannunsa yake mika mata yana fadin "ga mom zaku gaisa abnd yace kenan" Ahnkl Aysha ta kallesa sukai 4 eyes harara yasauke mata kafin takai hannunta daya sha lalle ta amshi wayan , tana wani smiling takara wayan akunni tabar shureim da kallonta Gaida momy takeyi cikeda girmamawa , kafin tacigaba da mgn cikin shagwaba tana fadin"bakomi momy saidai kadaici plxz momy kice ma baby tazo muyi hira , kome momyn tasanar da ita tawani sake narke murya tana fadin"kai momy Allah bakomi nidai kawai tazo " Shureim takaicine da mamakin Ayshan yadda take wanima momyn shagwaba ko kunyan idonsa yacikasa gashi abn haushi momyn saiwani biye mata takeyi Mikomai wayan tayi byn sungama mgn da momyn , inda suka rabu zuwa anjima momyn zata turo driver da yaran dazasu dinga mata aikace -aikace Karban wayan sa yayi yana jan tsaki yabar dining din , yayinda Ayshan tabishi da kallo tana kada kanta Ita takwashe komi zuwa kitchen ta wanke kayan dasuka bata , ta fito zuwa parlor ledojin kajin jiya da tarkacen su fresh milk din takwashe tazuba a frige Ledan kajin ta kwasa zuwa kitchen oven ta kunna tayi warming kajin , ta juye a tray ta fitodashi mayafi ta dauka tanufi waje Mai gadi ta hango hakan yasa tai masa alamun yataho da hannu, cikin sauri yataho tareda xubewa yana gaidata Sam sai Aysha taji wani iri domin dattijone wanda saidai suxo tsara daya da Abban ta, hakan yasata saurin fadin"haba baba aini yakamata indurkusa nagaidaka daga yau kada kasake hakan , ga wannan baba kuci kaida sauran ma'aikatan ko" Mallam garba yadubi Ayshat cikeda farin ciki yayi godia byn yakarbi karamin tray din hannunta , yacigaba da fadin "Allah yai miki albarka yabaku zaman lfy hajiya " Har Aysha tajuya mallam garba bai daina yabon kyawun halinnta da saukin kanta ba , ya yaba da tarbiyan data samu da sam bata kasance cikin yaran masu kudin dake wulaknta nakasa dasu ba" Koda takoma sake saka turarukan wuta tayi a burner , ko wani lungu da sako yadauki qamshi , bedroom dinta takoma ta gyara shima tawadata shi da qamshi mai ratsa zuciya Asalin main parlour din tadawo ta kunna kallo tanayi byn tayi ale-ale bisa 3 seater, kallonta takeyi hnklnta kwance Sam bataji fitowansa ba illah ganin mutum datayi akanta , fuskansa ahade yake fadin"hey gal kitashi kije part dina akwai kayana cikin trolley's ki shiryamin su cikin sip And u make sure kinyi yadda yadace domin bazaman kallo kikazo yiba Right? " Yana mgn ne cikeda gadara dakuma bada umurni , yana kuma gama fadi yayi gaba abinsa yabar Aysha sake da baki , tana mamakin ya shureim , wato duk wannan abn yanayi ne donta gane bayi kaunarta kome? Imma hakan ne aransa zata shayar dashi mamaki , imma yanayi donya bata ranta ne zata nunamai hakan baya gabanta , Jin tashin motansa da fice wansa yabata kwarin guiwan mikewa , tanufi kofar dazai kaita part din nasa Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu棣冩瀳 *30* ********* Rufaida da Neesa ne suke hira adakin Aneesan around 11am kenan, zuwan bazata taima Aneesan domin kwana kusan 10 kenan rabonsu da juna Don haka Rufy tayi kewan Neesa sosai Rufaida ce ke duban Aneesan wacce kesanye cikin riga body hug wanda yakama matuka , sai skat shima yamatseta tareda fitar da suranta muraran Kafin tayi mgn tana fadin"bakin fama ya kuke ciki da ango ko ince shushunki ne, " Sosai Aneesa tabata rai tana fadin "hmm kedai bari bakin rai idn zuciyana natuna my luv angon watane ayanxu sam sai inji ko ruwa nakasa sha sbd tsananin kishi , Amma idn natuna shushuna nikadai ce aransa sai indanji sanyi, wlh my bakin rai sam shureim bayason yarinyar na kara gasgata hakan ne ajiya Domin kusan raba dare mukai muna taredashi through phone , kinga mai sabuwar amarya guda inda tana gabansa kema kinsan hakan bazai faruba, Kuma wani abn dadi sam bayiso idn muna tarema ina masa zancenta , kedai kitayani addua Allah yasa ayi namu auren cikin gaggawa wlh na matsu mukasance da my shushu" Tunda tafara mgn Rufy ke jefa mata harara afakaice, cikin zuciyanta tayi kwafa tana fadin zaki fadi shushunki yarinya Afili kuwa wani kafirin dariya tayi tana fadin woo tawan kice dai ke keda zuciyan shureim aji gsky kefa mai sa'a ce sugar na Takarisa mgn tana daura hannu akan kirjin Aneesan , lokaci guda tasake matsawa suka manne da juna cikin salonta na kwararru aharkan tafara laluban bakin Aneesa Wacce sam batayi gardaman mika wuya ba domin itadin ma abukace take da Rufaida, kankace miye sunfada wata duniya na faranta ran junansu Byn sungama sheke ayarsu ne sundawo cikin hayyacinsu , Aneesa tafara yin wanka ta gyara jikinta , yayinda ita Rufy kayan kawai tamaida , Sam bata son yin wanka inba taje gd tanutsu bane , kiran Aneesa akeyi a phone dinta hakan yasata daga wayan cikin zumudi domin ko shushunta ne Yadda takashe murya tareda narketa suna waya cikin musayan kalaman luv , yasake turnuke zuciyan Rufaida duk da bayaune karon farko da Aneesa tasaba amsa wayan shureim agabanta ba Amma salon ansa wayan tayau tasha banban da wanda tasaba gani , domin yadda takewa shushun ji Rufy take dama ita take ma hakan akan shinfida da tafi kayatar da ita Tana mamakin wani irin so Aneesa kewa shureim daya cancanci irin kalamn datake narka masa , dolene ya matk akanta yadda bata iya boye masa tsananin kaunar datake mai Sun dauki lokaci mai tsayi suna wayan kafin Aneesa tayi hanging up byn tayi kissing phone , lumshe idanunta tayi tsawon some seconds kafin tabudesu akan Rufy Wacce idanunta kekan Aneesan tana mata wani duba mai cikeda zaki gane bakida wayau Mikewa tayi tana rataya katuwar jakanta byn tadire ma Aneesa katuwar ledan data shigo dashi wanda Aneesa batayi zaton ita aka kawoma wa ba Har gurin motanta Aneesa taiwa Rufy rakiya byn tayiwa umma sallama , wacce kefadin"kigaida su umman taki Rufaida " Kayan data kawomata ta kwasa byn tadawo yimata rakiya takaiwa umma domin tagani, dogayen riguna ne 'yan Dubai da mayafansu , sai turaruka da akamu duk cikin irin kayan da rufin kesamu tsaraba daga iyayentane ta debo mata , domin su kullum cikin tafiya suke iyayen rufin Godia sosai umma kefaman yi tana fadin"o ni idn kika tashi aure ko ya zaku iya rabuwa da Rufaida wannan irin shakuwa da kukai dajuna " Dariya Aneesa keyi tana fadin "umma kenan nima kullum cikin tunanin hakan nake domin munriga munzama bakin rai bakin fama" Takarishe mgn tana kwashe kayan xuwa dakinta wayan dasukayi da shureim yasata jinta cikin nishadi da walwala Sbd ayanzu zuciyanta tagama aminta shureim nata ne ita daya, bakaman da datake gudun yajuya mata baya domin yasami sabuwar amarya ba *********** *2* *weeks later* Cikin sati biyun nan babu abnd ke shiga tsakanin Aysha da shureim illah gaisuwa , wanda saiyayi raayine sannan zai amsa gaisuwan tata ma Akuma wannan week dinne yakoma aiki hakan yasa Ayshat ketashi tun wury tahada break fast , ta shirya komi bisa dining Duk da cewa akwai sabon kuku da shureim din yakawo 2 days kenan, wanda sam Aysha bata yarda yayi abnci da ita , ita take dafa abncin daxataci hade dana shushun wanda ta gargadi kukun dacewa koda wasa kada yasake shureim yafahimci ita keyin abncin dayake xama yakwashi gara yana yaba iya abncin kukun batare dayasan oganniya Aysha ke sarrafawa ba Duk atunaninsa breakfast kadai Ayshan ke hadawa yaci Yauma kaman kullum tagama hada komi bisa dining already tariga tayi wanka , tana Sanye cikin riga da wando na english wears wanda sukai asalin fito da surarta Duk yadda ta motsa qamshine ke tashi ajikinta kuma yau dinne karon farko data fara fito da wannan salon Fuskanta sosai yasha light make up, kara kallon dining tayi komi ta aje yadda yadace illah cups nashan shayine kawai tamanta bata kwaso ba Hakan yasata juyawa xuwa kitchen din domin ta kwaso , daidai kuma da fitowan ya shushun yana Sanye cikin shigan fita office , axababben qamshinsa duk yagama cika falon Agogon zallan axurfa dake daure a tsintsiyan hannunsa yaduba quarter to 9 cikin sauri yakarisa zuwa dining Zamansa yayi dai-dai dajin karan takun takalman da Ayshat tasa, wanda tana taka tiles din suna kara shiya kai hnkln shushu dakallon sashen dayake jiyo takun tafiyan Idanunsa ne suka sauka akan Ayshat wanda saida yaji wani yam ajikinsa, sakamakon bai taba tunanin zata iya shiga irin wanda kejikinta acikin gdn sa Ya shagala sosai da kallon suranta wanda baitaba tsayawa yakalla ba , ashe dama haka yarinyar keda jiki tamkar ita tayi kanta? , Kirjinta dake tsaye cak cike da dukiyan fulani yafi komi tsole idanunsa , yayi nisa cikin kallon suranta takariso gurin dining din Hakan yasashi wayancewa yana wani jan tsaki yake fadin"oya kiyi sauri kibani cup mana kobaki ganin nakusa yin late ne yakarisa mgn cikin tsawa" Ayshat datuni tagane borin kunyan taga irin kallon dayake binta dashi yake , yasata sakin smiling tana fadin"sorry ya shushu aigashi na aje bari intaya ka xubawa tunda ka kusakayi late yayanmu " Furucinta nakarshe yasashi saurin dubanta , suna hada eyes tayi saurin dauke kanta tamkar ba itayi mgn ba , cigaba da hada masa tea din tayi ta tura gabansa Yayinda shikuma yake cin soyayyen plantain da egg , tana turamasa cup din gabansa ta mike domin bashi guri byn ta gama tabbatar dacewa qamshinta yacika wajen Tafiyatake tana juya jikinta cikeda gayya kallo daya yabita dashi , yana kwafa cikin zuciyansa yake fadin "hmm lallai yarinyar nan wannan kuma sabon salon na menene"? Ganin tana kokarin wuce dining area din tashiga parlor yasashi , daga murya yana fadin" keeh! Ayshat zonan " Hakan yasa Ayshat juyowa tadawo kusa dashi kadan ta tsaya tana duban yadda yawane hade face, danne dariyan dake taho mata tayi tana fadin "gani yaya shureim " Aje fork din hannunsa yayi yana fadin"look Ayshat wannan wace iriyar shigan rashin mutuncine wannan kika tsirfo dashi , ko anfada miki nan din gdn kafiraine , ko kina tunanin don kin bayyana wannan banzar surar taki shizaija hnkl na xuwa gareki ? To dagayau banason kisake maimaita kwatan kwacin irin wannan banzar shigan Right? Yakarishe mgn cikeda tsawa Ga mamakinsa dariya Ayshat ta kwashe dashi , cikin dariyan take fadin "Allah sarki ya shushu aibansan shigan danai zai bata ranka ba wlh da banyi Nima yau kadai natashi inajin mararin sakasu domin nadade ban waiwayi shiga irin wannan ba Kuma atunanina ba haramun bane don qanwa tasanya irin wadannan kayan a gdn yayanta , mussaman nida nake cin tudu 2 agurinka na matsayin qanwa kuma mata agareka Kuma koda wasa bantabajin baby tace kataba hanata irin wannan shiganba , kasancewan ta ma'abociya ta ammuli dasaka irin wadannan kayan Ya shushu kadaina mgn wainayi shigannan ne don inja hnkl ka gareni , koka manta matsayin danake dashi baiwuce nakanwa bace zallah, Kumama mai mace kamar Aneesa data gana sace dukkanin zuciyanka ya shushu, ai banaji wata mace xata iya janyo hnklnk gareta , so ya shureim kayi hakury kada kahanani saka favourite dina alokacin danake bukata tunda ko anture zancen ni matace to amatsayin qanwa nake tamkar baby agurinka " Takarishe mgn tana tsaresa da manyan idanunta , gaba daya sai shureim yaji tamkar tarufe masa bakine , yakasa furta komi illah kallonta dayakeyi sam yakasa dauke idanunsa akan mazaunanta wanda hips dinta suka fito tamkar zasuyi mgn Ganin yashagala akan dubanta yasata yin tafi tana fadin "plxx ya shushu kayi hakury kaji" Wani uban harara yasauke mata yana fadin "leave plxx" Hakan yasata juyawa da dan gudunta mazaunanta na kadawa, har shureim baisan sanda yarintse idanunsaba Yazaiyi da wannan yarinyar karta sake masa wannan shigan cikin gdn sa? Saidai tariga takashe bakinsa baida wani hujja imma yace xai matsa karfa yarinyar tafara tunanin ko tarkonta xai kamashine Mikewa yayi yafice tana mai adawo lfy ko kallonta baiba illah uban tsakin dayaja , yana fita takwashe da dariya ta nufi dining domin yin breakfast , Haka kawai takejin nishadi tana kuma tunanin wani irin wanka zata dauka da yamma , Waya tazaro tana dailing number din yusrah , domin tunjiya take samata rai zatazo taji shiru *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *31* Karfe 4pm na yamma yusrah da Aysha ne a kitchen sungama abnci suna kwashewa a food flask , yusrah dake juye pineapple and strawberry milk shake cikin jug, tana saka ice ta dubi Aysha tana fadin "Matan ya shushu kina bani lbry sai yayi yaya Dakika gama gayamasa mgn? " Dariya Aysha tayi sosai tana fadin "wlh baby yakasa fadin komi illah dogon tsakin danasha kafin yabarmin gdn Kumafa sai kallona yake ke zakiyi zaton baitaba ganina bane, hmmm namiji kenan wlh kuma yanzu nasa kafan saka kananun kaya daganan har shegiyan tashigo , Cire kunya zanyi inkoyi tsiwan karfi da yaji tunda nafara dago weakness dinsa" Yusrah sosai take kwasan dariya harda hawaye kafin ta furta, "badai zaman pretending yace zakuyi ba agaban mutane ku nuna ku ma'aurtane amma da zaran kun kadaice akoma 'yar gdn jiya to aike gaba takaiki tawan Da wannan daman zaki sami ki shege jikinsa kindai gane ai , Aysha takai hannu suka tafa suna kwasan dariya " Sun shirya komi bisa dining yayinda kukun yake nasu na gd shida ma'aikata , iyatu Aysha ta kwadama kira daya cikin masu aikin da momy takawo mata , domin ta gyara kitchen din Itakuma kai tsaye bathroom tashige domin yin wanka, byn ta fito daureda alwala sallah tafara gabatarwa kafin Ta shafa lotion tananan zaune gaban mirrow yusrah ta shigo tana waya, bakin gado tazauna idanunta akan Aysha dake ta faman shafe-shafe tana yaba kyawun jikinta da irin laushin fatarta, Cikin zuciyata tana takaicin yadda ya shushu ke wulakanta Ayshan , towai koshi baya dubanta da kyaune , ita a iya hangenta bataga aibun Ayshan ba dahar ya shureim zai kasa karbanta yabata gurbi cikin zuciyanta , domin babu abnd ita Aneesan daya matk kanta zata nunawa Ayshan daya wuce farin fata datafi Ayshan dashi Itadai Ayshat kokarin fesa roll on take a hammata taji muryan yusrah nacewa"matar ya shushu kinga kayan dana fito miki kisaka muga karyan iskancin wani " Takarishe mgn tana dagama Ayshan wani fingilwan riga , wanda tsayinsa bazai wuce iya guiwaba idn Ayshan tasakashi Kuma gaba daya transperant ce rigan wanda komi naka zai zama abayyane yake, yana hade dawani shegen skin tight wandone Rigan red ne sai wandon yazo black colour, Aysha ta tsurawa kayan idanu tana mamakin yusrah , domin ita a iya abnta bazata iya saka kayan ta tinkari inda ya shushu yakeba, Kafin tagaika mgn har yusy ta kariso tana mika mata kayan take fadin"dallah ni amshi kinwani saki baki kinkasa mgn miye najin kunyan sakawa ashema bason jawo mijinki kikeba " Kina sanedai watace zai kawo kuma wacce kikasan tasace zuciyansa , don haka yanzu bakida lokacin wata kunya , lokacine dazakiyi anfani dashi ki sami kidasa wani abu azuciyansa kozaki sami gurbi acikin ransa Allah yabaki duk wani makaman aiki a hannunki sai dai kawai kiyi addu'a Allah yasaka kaunarki cikin zuciyansa Aysha" Gaba daya Sai Aysha taji yusrah tabata kwarin guiwa , mgn datayi tabbas itace iyakan gsky kuma dole ne ta aje duk wata kunya tayi abnd zai janyo hnkln shureim kanta, Domin ayanzu shi halalinta ne babu wani kunya atsakaninsu ,zuciyanta shushu takeso shikadaine namijin daya sace zuciyanta , dolene tayi anfani da damanta ta yadda zata cusa sonta aransa Karban kayan tayi tasaka tundaga sama har kasa take karema kanta kallo, bakaramin kyau tayi cikin kayan ba Wanda gaba daya ya fallasa asirin suran jikinta , bama kaman saman rigan inda yafito da kirjinta sosai , Red janbaki tasa tayi kyau sosai sai tashin qamshi dake fita ajikinta tako ina, yusrah ta dubeta tasake duba kafin ta furta "masha Allah ta ya shushu wlh kingama hadewa yau banbarin gdn nan batare danaga yadda game din zai tashi , takarishe mgn tana kwasan dariya Falo sukayi masauki byn Aysha ta tabbatar gdn ta yagama zama tsaf sai tashin qamshi kefita akowani kusurwa, Kallo sukeyi nawani Nigerian film mai kyau , sosai hnkln su yakoma kan kallon dasukeyi sam basuji shigowansa ba Saida qamshinsa yafara musu sallama tukun , yusrah ce ta mike da gudu ta kankameshi tana fadin " oyoyo ya shushu" Shima rungumeta yayi yana fadin "oyoyo baby yaushe kikazo " Murmushi tayi tana fadin "tun dazu nake ya shushu yau nazo taya amaryanmu hirane" Peck yabata yana fadin "kin kyauta babyn momy" Aysha wacce idanunta ke kansu ganin yasaki baby , yasata tashi tsaye sai dai tasami kanta cikin jin matsananciyan kunya Tamkar takoma tazauna sai kuma tayi namaza , ganin yadda yusrah kemata signing da ido Shureim wanda Sai yanzu yadaura ido akanta , baki sake yake karemata kallo tundaga sama har kasa, Bai gama shiga cikin mamakin Aysha ba yaga tana tinkaroshi , fuskanta dauke da kafirin smiling wanda har dimple dinta saida suka lotsa Cikin tsananin dauriya da karfin hali ta rungumeshi tana fadin "welcome my ya shushu tareda manne jikinta anashi " Saura kadan yasaki jakan hannunsa da wayansa , sbd wani irin hanayi daya ziyarcesa abazata , gawani fitinannen qamshi daya doki hancinsa ,sam taki yadda idanunsu yahadu guri guda Wannan ne karon farko da mace tafara sanya jikinta cikin nasa, hakan yataka rawa gurin jefa zuciyansa cikin wani yanayi wanda bazai fassaruba Sai yanzu yatuno da plan din yanda zaman nasu zai kasance, hakan yasashi karfin halin saita kansa Sake rungumeta yayi yana fadin"my wifey ya gdn nabarki cikin kewata ko ? " Kokaryn yakiceta yakeyi kozai sami natsuwan zuciya amma sai Ayshan tasake shigewa jikinsa tana fadin"kai ya shushu baga baby tazo tayani hiraba amma duk da haka nayi kewanka my king" Wani miyau ya hadiye dakarfin gske tareda rintse idanunsa , sakamakon yadda ta manne kirjinta da jikinsa, wani irin shock ne ya ziyarci zuciyansu baki daya , Hakan yasa Aysha saurin janyewa daga jikinsa , Sai dai amaimakon ta barshi sai kama hannunsa tayi tana fadin"oya muje kai wanka saika fito ga abnci can Peter ya kammala komi bisa dining" Kallon side din da yusrah take shureim yayi , gani yayi ta tsura musu idanu hakan yasashi sakin smiling yana fadin "alryt my wifey let's go kinga yadda baby ta kafemu da ido " Yayi mgn cike da karfin hali gaba daya shi yanzu Aysha tafara bashi tsoronema , sosai ya jinjina ma karfin halinta Yadda suka jera tana rikeda hannunsa xakayi tunanin irin masoyan ma'auratane masu tsananin son junansu Dai-dai corridor din dazai kaisu part dinsa tasaki hannunsa, tareda sanya idanunta cikin nasa kafin ta furta "ina fata yadda nayi yayi dai-dai da game din dakakeso afara bugashi ya shushu ? Kaga wannan kadai zai fara cire duk wani kokwanto azuciyar qanwarka , ina fatan banzake dayawaba? " Shidai shureim gaba daya komawa yayi tamkar wani gunki , kallon ta kawai yake yana mamakin duk wani acting datakeyi , cikeda confedence dinta sam babu ko digon tsoransa dayake hangowa cikin idanunta " Bata bashi daman mgn ba ta juya tana kada mai jikinta tabarshi da shakan fitinannen qamshinta daya manne ajikinsa, Tsaye tayi a corridor din dazai sadata da parlor tana sauke ajiyan zuciya, da shureim zai taba kirjinta a tym din shine zai tabbatar komi tayishine cikin matsanancin karfin hali , Shiko sam yakasa motsawa sannan suran Ayshan yakasa fita daga eyes dinsa, ganin komi yake daya faru tamkar amafarki ne yakasance , ahnkl yaja kafa zuwa bedroom dinsa inda yayi saurin tubewa yafada bath room , ruwa ya dinga sakarwa kansa Kafin ya iyayin wanka Itako Aysha tana isa falon yusrah ta taho da gudu ta rungumeta tana fadin"gsky qawata kinbiyani nasiya wannan scene din domin acting din yayi bakarya " Dariya suka kwashe dashi Kafin yusrah Ta rufe bakinta tana fadin"hmm bariga in lallaba inyi gd don idn yafito yasaman hararace zansha shi tamkar nina kar zomon " Har gurin mota Aysha taraka yusrah kafin tadawo tayi shigewanta daki , lock ta dannawa kofar gudun karma shureim din yayi gigin zuwa yasauke mata wulakanci Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *32* Byn shushu ya gama kintsawa ne yafito zuwa dining domin cin abnci, cikin zuciyansa yake addua Allah yasa ya tadda Ayshan zaune Sai dai koda ya fito zuwa parlor TV kawai ya tadda kunne yana aiki, hakan yabashi daman karisawa zuwa dining area din Abnci ne har kala 3 ya tadda anjera kular farko ya bude mai daukeda jallof din macaroni wanda yaji kayan lanbu, Sai tuwan semo miyan danyar kubewa, kular karshe Pepe chicken ne wanda ketashin qamshin spices masu matukar dadi Lemun coconut da lemun zobo ya tadda cikin jug duk ansaka ice aciki, gakuma juice nan duk an aje , sosai yadda aka tsara dining din yau ya birgesa, har yanaji dole yaga peter domin yasake yaba irin kokarin dayake yi , don yana jin dadin girkinsa sosan gske Tuwan semo din shiya zuba yanaci yana hasko surar Ayshat din cikin shigan daya gigitashi, sam bai taba tunanin yarinyar ta mallaki irin surar dayake so ajikin maceba , musamman abnd yafi birgesa ajikin mace wato breast wanda yake ganin hartafi rabin ran nasa , wadatansu gasu atsaye cak babu alamun rankwafawa, Samun kansa yayi dason sake dora idanunsa akanta , harya gama cikin abncin bai daina mamakin yadda akayi Ayshat harta iya rungumarsa ba , Wani yarr yasake ji ajikinsa Tamkar alokacin abn yake faruwa, bakaramin santin xobo drink din da abncin yayiba, wanda har yakeji dolene yaima peter mgn kullum yadinga hada masa wannan hadin xobon Koda ya kammala cin abncin waya yazaro ya kira layin peter, yana bashi umurnin yasamesa a main parlor , koda peter yashigo yana zare idanu can ya hango ogan nasa bisa a dining area, hakan yasashi nufan bangaren Cikin sauri ya zube yana gaida shushun cikin harshen nasara, nan shureim yasake yabamai tareda sanar dashi yacigaba da aiki kaman yadda yakeyi , sannan lemun xobo din yayi mai don haka kullum yana bukatansa matukar zaici abnci a gd Sosai peter ke ansawa ogan nasa xakayi tsammanin shiyake sarrafa duk abubuwan da ubangidan nasa keyabawa, Koda shureim yakoma parlor yayi tunanin zai sami Ayshat ta fito , sai dai wayam babu ita hakan yasashi kwanciya tareda canza channel zuwa inda yake bukata yana kallo, jefi -jefi yakan kalli kofan side dinta ko zaiga fitowanta , domin yanason mata kashedi akan irin rungumar datai masa, wanda yajefa shi cikin wani yanayi wanda bazai fassaruba, Wanda baitabajin hakan ba gefe guda idanunsa na kwadayin sake , ganin kyakykyar suranta domin bakarya shigan datayi yataboshi Lumshe idanu yayi yana sake hasko yanayin dasuka shiga dazun, hannunsa yarintse wanda Ayshan tarike alokacin datake jansa zuwa part dinsa Yana tuno irin laushin hannun dayaji wanda alokaci har wani abu kemasa yawo cikin jininsa , tabbas ya amince mace duk yarintarta shu'umah ce 棣冦亙 Ko awashegary sam Ayshat bata yarda sun hadu da shushun ba , tana gama shirya breakfast tayi shigewanta daki , Saida ta tabbatar yabar mata gdn sannan tafito tawataya abnta ************ Salman ne da shureim a office din shushun yakai masa ziyara , hira sukeyi sosai kafin salman ya dubi shushu yana fadin "Waikai ango naga kodan fresh dinnan da ake karawa idn anyi aure kai babu lbry ne" Nan da nan ya shushun ya hade face yana fadin"to banda abnka ka taba ganin mutum ya angwance da macen da bayaso ? ni haryau bansan dadin auren ba bare har inyi wani fresh din, " Salman wanda yakafe shushun da ido sam baiji dadin mgn da shureim din yayiba , hakan yasa shima yadaure fuska yana fadin "Waikai shureim yaushe zaka koyi yima mutum karane ? Karfa kamance Aysha qanwace agareni , mikake tsammani zanji cikin zuciyata idn kana furta kalman rashin so agareta , Haba shushu da anyi mgn kace baka sonta baka ra'ayinta , bakasan naji haushinka alokacin bikin nan ba ko Duk wasu frnds dinmu saida suka fahimci yadda bakason wannan auren, don girman Allah na rokeka da ka rike Aysha amana shureim, nasan wata tariga ta samin gurbi cikin zuciyanka , amma baidace ko dan darajan amintan dake tsakanin iyayenmu damu kanmu kadinga furta kalman rashin so agareta ba , wannan shirmene wlh guy kakeyi Kadinga imagining nine akabawa auren yusrah nake wulakantata , ina furta cewa bana ra'ayinta agabanka yazakaji cikin zuciyanka shushu? Nasani baa ma mutum dole aharkan soyayya but tunda har aure ya shiga tsakani plxx an plxx karka cutar min da qanwa , Allah yanuna mana lokacin aurenka da gimbiyar taka Neesa , duk da haryau ni ankimin cikakken bayani gameda ita , Salman yakai karshen mgn cikeda zolayan shushun , wanda gaba daya jikinsa yayi sanyi " Saiyaji kunyan salman yarufeshi tabbas baya kyautawa akan abnd yakema Ayshan, yakuma tabbatar da shi salman din aka aurawa yusrah bazai iya masa wannan cin fuskan akanta ba Dafa kafadun salman yayi yana fadin"sorry abokina kagafarceni tabbas bana kyautawa , kuma nayi alqawari daga yau koma gaban waye bazan sake furta kalman rashin son Aysha ba , Wlh salman laifin xuciyata ce dahar yau takasa aminta da qanwar tamu amatsayin masoyiya , soyayyan Aneesa yarigada yayi zaman durshan cikin mind dina Amma nayi maka alqawarin rike Ayshat amana kodan infaranta ran momy , yakai karshen mgn yana sakin ma salman din similing" Salman dinma murmushi yayi yana fadin "kokaifa boss dadai yafi wlh har tausayi Aysha kebani , sbd nasan yadda kake fadi baka sonta har agabanta haka kake fadi, kuma Nasan dole tarika jin dacin hakan cikin zuciyanta Domin ita macece kasan kuma mata sun tsani namiji yadinga furta musu kalman rashin so karara, don haka kayi ahnkl shureim kada wata rana Allah yajarabeka da kaunarta cikin zuciyanka , Aysha she's very innocent tana da hnkl ina fadama wannan badon wai inyabeta don tana qanwata ba, kasan ni kasan halina idn har abu bai minba kowaye nawa bazan boye aibinsa ba, haka duk yadda bansan mutum matukar yanada halin kirki dazan fada tofa bazan boyeba Da ace tanada wani hali narashin kirki am d first person da zan nuna rashin son aurenku , sbd nasan halin miskilancin ka , so plxx ka riketa da amana karka cire ran wataran zaka iya jin sonta fiyema da yadda kakejin Neesa aranka am telling u wlh Any way mubar wannan mgn akwai damuwan daya kawoni gurinka mu tattauna , ina cikin matsala shureim" Shushu wanda gaba daya kalaman salman sun kashe jikinsa, mgn da mom ta taba yimasa take kuma jaddada masa akullum akan Ayshan shine yafado ransa Fadi yake aransa yazama dole ya koyi boye rashin sonta cikin ransa, yayi kokarin kula da ita kodon momy tunda dai nan gaba kadan zai auro abar sonsa Aneesa, sai dai yana tunanin yadda hakan zai kasance domin sam bayajin ko alamun son Ayshan cikin ransa, Fuskantan salman shushun yayi yana fadin "matsala kuma tame kenan Allah dai yasa bagurin biye-biyen matanka ne wata taimaka wani abn ba , nifa ina rabaka da neman mata amma haryau kaki ka tuba " Wani murmushin takaici salman yayi yana fadin................. Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo 棣冩瀳 *33* Salman ya kwashe kaf abnd yafaru tundaga haduwansa da Afrah harzuwa abnd yashiga tsakaninsu, da alakan dake tsakaninta da Abban sa bai boyewa shureim komaiba Yakarishe mgn yana fadin "shushu narasa yaushe Abba yazama tantirin mazinaci , har da aje dadiro wlh nikadai nasan yadda nakejin tsanansa cikin zuciyata, Idn natuna irin nasihan dayakemin akan illan zina , amma gashi yana aikatawa hakan bakaramin sake jefa zuciyata cikin rudani hakan yake ba Wlh shushu saina kawo karshen alakan dake tsakanin Abba da Afrah, nikadai nasan yadda nakejin yarinyar araina Shureim wanda idanunsa kekan salman jikinsa yayi sanyi , tausayin salman yarufeshi tabbas yana cikin fitina , ace mutum yafada son dadiron mahaifinsa Sai dai sam baiyi mamakin alakan dake tsakanin Alhaji Adam da Afrah ba, sbd yafi kowa sanin waye mahaifan su , Hakan yasa shushun dafa kafadun salman yana fadin" frnd kaine bakasan suwaye iyayenmu da LAIFUKAN dasuke aikatawa a BOYE ba , bazan taba ganin laifinka donka furta tsanan Abba dakakeji ba, domin natsinci kaina cikin matsananciyar tsanansu dajin zafinsu Har zuwa lokacin da suka nunamin nadamansu da tuban su karara ba, Ashe sunrage wani kasone cikin LAIFIN BOYE dasuke aikatawa amma basubar wani kason ba" Ahnkl shureim ya warware ma salman duk Irin abnd yasan iyayensu nayi a BOYE, har zuwa mummunan ganin dayai musu a guess house din dady Harkawo kan alakan dake tsakanin dady da maryam ayanxu, wanda yake shirin aurowa momy ita amatsayin abokiyan zama , bayan sungama tanbadewan su dashi Salman gaba daya jikinsa harwani tsuma yake tabbas iyayensu , basu kyauta musu ba bakuma suyiwa kansu adalci ba , basuyi musu ba suma duk da cewan shima baikasance cikin kamilan mutane ba Nan suka shiga tattaunawa akan yadda zasu bullowa iyayen nasu , tareda yimusu fatan shiriya cikin saury Kafin salman yamike yaiwa shushun sallama yafice zuciyansa naraya masa yadda zai datse alakan Afrah da mahaifinsa Baitaba jin son wata mace har yakejin zai iya aurenta irin Afrah ba, tunda ya dandani zumarta ya gigice don haka tunda har mahaifinsa yarigashi lasan wannan zazzakar zumar ,da yazamamai shamaki akan aurenta Toya zama dole shima yatsinke masa jin dadi da ni'imar dayake kwasa ajikinta, zuciyansa har wani turiri yakeyi na kishin Abban sa da Afrah yakeji, ********* Shushu koda yabar offices bai wuce gd ba kai tsaye gdn momy ya wuce , domin yanason su tattauna akan mgn wasu kayan ta da zaizo Ya dade agn momyn kafin yabaro momy tabashi wata leda mai dauke dakayan mata , masu kyan gske wata aminiyanta tazo dashi daga Ghana, tamikamai tana fadin"gashi kakaiwai daughter na taduba ciki akwai takarda maidauke da bayanin komi " Shureim ya amshi ledan yafice yana murmushi , zuciyansa nakara mamakin yadda momyke kaunar Aysha din Ana kiran magrib ya isa gd hakan yasashi wucewa masallaci kai tsaye ,saida aka idar da sallan kafin yashiga cikin gdn rikeda ledan sakon momy Part dinsa yawuce yayi wanka yasauya kayan jikinsa , zuwa farar shirt da wando threequater sai tashin qamshi kawai yakeyi Babu kowa cikin parlon sai TV dake kunne film din da ake haskawa na 'yan korea da kuma wayan Ayshan dake yashe kan kujera yatabbatar mai da ita ke kallon ta tashi Hakan yasashi wucewa kai tsaye zuwa dining domin cin abnci , rabonsa da abnci tun safe koda yaje gdn momy fura kawai yasha kadan Kulolin dake jera bisa dining din yashiga budewa , kular farko aroman faten Irish ne ya bugi hancinsa , second one din pepe soup din fish ne sai tashin kamshi yake Kular karshe daya bude hadaddiyar jallop din cous cous ne sai karamin bowl mai daukeda hadin cos low Faten ya zuba da pepe soup din sai ya zuba hadin zobon dayake mararin sha, ahnkl yake cin abncinsa yana santinsa sosai cikin zuciyansa Aysha dayake tana off byn tacanza pad tafito , kai tsaye gaban mirrow ta wuce tasake duban kanta Tana sanyene da wani damammen skin tight wando baki , sai mitsitsiyan top milk color dakadan rigan tsayinta ya rufe cibiyanta , gaba daya rabin kirjinta awaje yake Gashinta wanda yasha gyara sai kyalli yake , ita da kanta tasan tayi kyau bakadan ba , side din gado ta duba ganin babu phone dinta agun Yasata tuno yana falo tabaroshi ga kuma film dinta datake kallo hakan yasa ta nufi parlon kanta tsaye , batareda takawo shureim din nanan ba domin taga har time din daya saba shigo gdn ya wuce bataji motsin shigowansa ba Kanta Tsaye inda ta hango phone dinta ta nufa domin so take takira umma sugaisa , duk yau basuyi wayaba Tunda shureim yaji motsin rufo kofan datayi yasa shushu kallon side din, akan idanunsa Aysha ta fito Tsura mata idanu yayi kyam yana kallon yadda jikinta ke motsawa , wani abu yaji ya tsirga masa tundaga tsakar kansa zuwa tafin kafansa Yarasa dame zai fassara yanayin dayake ji cikin zuciyansa, aduk sanda zai daura idanunsa akanta cikin yanayin nan datake sanye da futinannun suturun nan sai ya tsinci zuciyansa cikin wani yanayi Yakasa dauke idanunsa akanta har saida takarisa ta zauna sannan ya iya maida hnkln sa kan abnci , sai dai sam yakasa karisa cin abn kirki sai ruwan zobon dayake ta korawa ahnkl Wayanta ta dauka tayi dialing number din umma, byn tayi kwance cikin kujeran sosai suke hiransu tana fadin ma umman tayi kewanta sosai Harta kammala wayan ya shushu na sauraren duk abnd take fadi , jikinta ne yabata ana kallonta hakan yasata daga kai zuwa side din dining din Karaf idanunsu yahade tayi saurin dauke nata , yayinda shureim din yataso byn ya aje cup din zobon daya kwankwade , sosai yaji hadin haryafi najiya qayatar dashi Cikin parlon yakariso yasami kujera ya zauna byn yadauki remote ahannunusa, Muryan Aysha ne yadaki kunninsa tana fadin"ya shushu sannu da dawowa tayi mgn batare data dubi fuskarsa ba" Shiko daura idanunsa yayi akanta yana kallon kirjinta dayafi tsole masa ido , harwani lumshe idanunsa yayi yasake saukesu fes akanta , baidamu daya amsa sannunta ba itama bata saka ran amsawan nasaba Canza channel din zuwa inda yakeso yayi , Aysha ta dubesa yadda yawani hade fuska abn ma saiyaso bata dariya amma ta maze Kaman bazata tanka ba saikuma tasake dubansa tana fadin"plzz ya shushu kadan barni nakarisa kallon film dinnan kaji " Yadda tayi mgn cikeda shagwaba yasa shureim din dubanta , yaji wannan shagwabar har cikin zuciyansa gaba daya qamshin ta dayake shaqa yagama cika hancinsa Karfin hali yayi wajen watsa mata harara kafin ya furta "dayake nan kadaine parlon dake daukeda abn kallo ko? Wai meyasa yarinyar nan kika rainani ne " Waro manyan idanunta tayi akansa saida ta tabbatar idanunsu sun hadu guri guda kafin tasake narke murya tana fadin"sorry ya shushu wlh baraini bane any way bari inkoma parlon can inkalla acan" Tana mgn ne tareda mikewa byn ta dauki phone dinta , dole tagabanshi zata wuce hakan yasa shushun samata kafa donya kada ita yaga karyan juyamasa jiki datake Baya tayi zata fadi aiko amaimakon takai kasa saiji yayi ta fado cikin jikinsa, da gangar kuma tayi sbd tana kallon lokacin dayasa mata kafa donta fadi Kankamesa tayi tana fadin "wayyo ya shushu mena maka zaka kadani ? " Kokarin tureta yake daga jikinsa amma sai tasake kankamesa, ga mamakinsa fuskanta yaji akan kirjinsa tana fadin"wow qamshin turarenka dadi ya shushu " Yadda take goga fuskanta akan kirjinsane yasashi jin tamkar zai dauke numfashinsa, gaba daya Aysha ta haddasa masa wani bakon lamari aduka ilahirin jikinsa, gawani qamshinta daya sake kashe masa jiki Gaba daya yakasa tureta daga jikinsa illah lumshe idanunsa dayayi , yana sauke wani numfashi ahnkl baitaba tsintan kansa cikin yanayin dayake ciki ayanzu ba Ganin halin data jefashi ciki yasa Aysha kokarin tashi daga jikinsa , ga mamakinta hannu yasa yamaidata kirjinsa har zuwa lokacin idanu wansa alumshe suke Da karfin tsiya Aysha ta kwace jikinta tana fadin"ya shushu film dina zanje inkarisa kalla tayi mgn ahnkl " Bude idanunsa yayi yasauke akanta gaba daya bazai iya fassara yadda yakejin zuciyansa na kwadaitar dashi wani bakon lamari na daban akan Ayshan ba Ya dauka akan Aneesa kadai zai iyajin irin abnd yakeji yana fisgansa , sbd ita yakeso ita yakeji acikin zuciyansa Sai dai yarasa dalilin dayasa idn har zai daura idanunsa akan Ayshan cikin irin wannan yanayin shigan dake gigita zuciyansa Saiyaji bakon lamarin nan na fisgansa yarasa meyasa take shaawan kunna wutar fitina cikin zuciyansa, Yana kallo tasa kafa tabar gurin yakasa furta koda kalma gudane , illah komawa dayayi ya kwantar da kansa tareda lumshe idanunsa Suranta kawai yake gani tabbas yasan ashekarunsa dole yana bukatan mace, amma baiyi zaton wannan yarinyar zata zame masa matsala gurin taso da abnd yake dannewa tsawon lokaci yana hakuriba Dole yayi gaggawan auro Neesa domin da itakadai yake tunanin zai sauke duk wani Abu dake taso masa Itako Aysha dariya tasaki alokacin datake kwanciya bisa sofa , tana hango yadda yawani sake rungumota jikinsa , Lumshe idanu tayi tanajin masifar kaunarsa nasake mamaye zuciyarta , dole tacigaba da gwada duk wata kissa dazai janyo hnkln shushun yafada tarkonta Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *34* ********** Alhaji na nifa yakamata kai tsaida mgn guda daya domin nagaji da gafara sa , nafadama kawuna yamatsa akan infito da mijin aure domin bazai jure ganin ina yawon kwararo ba Nikaran kaina wannan rayuwan ta isheni kaikadai nafara sani namiji , sbd haka kaiyafi cancanta daka aureni Wlh Allah my sugar ka kusayin nadaman sanina arayuwa , matukar bazaka amince kafito ayi wannan auren , mu cigaba da rayuwa karkashin ni'imar aure Bawai kullum kadinga tatsar albarkatun jikina kana cikamin jaka da kudiba, ada kudin suke gabana adalilin inwadatu dasu nafara sallama budurcina agareka, ayanzu nasami abnd nake burin mallaka gd ne kadai baka mallaka min ba , kudi sutura motar hawa duk nasamu ta jikinka Ayanzu aurene bukatata Alahji na aure nakeso , kuma kai kadai nakeda burin kazama mijina , miye aibuna dakake kaucewa aurena, snd kasanni tun awaje ko? Sbd bani da sauran kima da mutuncin dazanyi byn nashiga gdn ka amatsayin mata ko? Sbd alokaci bani da abnd xakayi rawar kafa akanshi ko? Wani munafukin kuka tasaki byn tadaura kanta bisa kirjinsa , kuka takeyi sosai shikuma yana shafa byn ta ahnkali Yake lallashinta "haba baby haba maryama haba maman yesu , kinfi kowa sanin bana kaunar jin kukanki wlh maryama ina kaunarki , kuma xan aureki ninayi miki wannan alqawarin Kidaina asaran hawayenki nayi miki alkawarin wannan satin xangabatar ma kawu dakaina amatsayin wanda xai aureki , don haka dazaran anyi mgn zakiyi istibra'i kafin , byn kin tsarkaka dakaman 2 weeks sai ayi auren Wani ajiyan zuciya tasauke gawani masifan sanyi daya ziyarci zuciyanta, shikenan xata cika burinta xata xama matan Alhaji shu'aib, xata fantama taji dadi arika kiranta da matan manya, Cikin salon shaidanci take sarrafashi domin tanunamai jin dadin kalamansa a aikace, gaba daya tagama rikitashi cikin zafi -zafi yake maida matarnin duk wani sako datake aika masa , lokaci mai tsawo suka dauka suna faranta ran juna tamkar zai mayar da ita cikin jikinsa yakeji Ya amince maryama tadabance tana bashi nutsuwa bakadan ba , dole ya aureta ya killaceta kodan biyan bukatansa , dakuma ganin asirinsa yarufu Batabar farm house dinsa ba saida yacika mata jaka da kudi , masu yawan gske ta tafi tanamai jin wani nishadi cikin zuciya da gangar jikinta ********** Yau yakama week end ne babu aiki don haka sai karfe 9am Aysha tagama shirya break fast bisa dining Koda takoma bedroom wanka tafada ta kintsa jikinta , shiryawa tayi yau cikin riga da skat nawani red and black din material, Rigan yayi pitting dinta Sosai hakan yaba kirjinta daman fitowa , kasancewar dinkin mai budaddiyar wuyace Skat din dama tamkar a kugunta aka dinkashi yadda yai asalin fidda shape dinta , gashin kanta ta gyara tai masa kitso guda 2 jelan kitson yasauka kafadunta, Sam bata fayason zama da dankwali ba tun umma na mita harta gaji , bare kuma yanzu da babu mai kwabawa kan hakan Qamshinta gaba daya yacika dakin light make up ne afuskar tata , karamin cute lips dinta yasha janbaki Agogo ta kalla har 10 tawuce hakan yasata fito domin cin abnci , koda ta isa dining din ruwan tea da fraid egg kawai tasha Saita kora da pure youghout wanda sam babu sikari aciki , sai zuma data xuba aciki wannan hadin yariga yazame mata jiki shiyasa kullum fatarta ke kara kyau da fresh Falo tadawo zuciyanta nacike da mamakin rashin fitowan ya shushu yin break fast kaman yadda ya saba, idn week end ne10 zata samesa adining yana karyawa , yau gashi harta fito tagama nata amma shiru har 11, zuciyanta ne yabata watakila yayi sammakon fita xuwa wani gurinne oho Ahnkl ta mike domin xuwa part dinsa donta gyara kaman koda yaushe, sam su iyatu da marka iyakacinsu falukan ta zuwa bedrooms da kitchen xuwa dakin da aka ware musu nan suke gyarawa amma part din shushun xuwa nata bedroom din bata amince su gyaraba Da falon tafara wanda sam babu wani datti saidan abnd ba'arasa data kawar , bedroom dinsa tasakai tana tura kofan tahango alamun mutum kudundune bisa bed Bata kawo komiba cikin zuciyanta illah hutawa yakejin yi kenan yau , hakan yasa ta wuce bathroom din tawanke tsaf Burners ta kunna tasaka turaruka masu qamshi ko'ina nadakin , bedroom din tasake komawa haryanxu yana nan yadda tabarshi Bakin bed din tamatsa tanadan bugawa ahnkl , ganin baida alamun motsawa yasata yaye rufan fuskarsa Tana kiran sunansa ahnkl shureim cikin wahalallan baccin dayake yaji ana kiran sunansa, gashi yanajin motsin buga gefan gadon da takeyi da hannu ahnkl Hakan yasashi bude idanunsa yasauke akan Aysha , byn yashaki fitinannen qanshinta dake kashemai jiki Murmushi tasakar masa tana fadin"ya shushu har 11 tawucefa naga baka fito kayi break ba , hope dai lfynka lau? " Tayi mgn ne kanta akasa har lokacin kuma tana rankwafe ne kusa da kansa, hakan yasa kirjinta yasake fitowa waje dora idon da shushu xaiyi akanta kirjinta sune suka fara tsone idanunsa Cikin sauri yamaida idanunsa yarufe kafin ya furta"Ayshat bani da lfy ne hadamin ruwa a bathroom insamu inyi wanka " Cikin sauri tafara tafiya domin shiga bathroom din sai alokacin yasake bude ido yasauke akan bayanta , wayansa yadauka domin kiran Dr sudais yazo yadubasa , don kwana yayi da zazzabi ajikinsa gawani masifan ciwan mara dabaisan kona miyeba dake addabansa Fitowa tayi tana dubansa take fadin "sannu ya shushu ga ruwan can tashi kashiga , bari akawo breakfast din nan ko? " Inkuma akwai abnd kake bukatane sai imma peter mgn , tayi mgn tana duban fuskansa , daga ganin yanayinsa zakasan bashida lfy , wani tausayinsa takeji da soyayyar sa nakaruwa cikin zuciyanta Shiko shushu ido yaxuba mata harta sa aya a mgn ta, murya can kasa ya furta" ki kawo abnd yayi inga wanda zan iyaci kafin nan kidan zauna koda sudais yakira kidaga wayan Kice yasameni anan gd bani da lfy yakarisa mgn yana sakkowa daga bed din, kallo daya Aysha tai masa tadauke kai domin dagashi sai gajeran wando , Shigewa yayi yabarta tana kokarin kai hannu kan wayan sa kiran sudais nashigowa, hakan yasa tadauka suka gaisa, kafin tashaida masa cewan ya shushun ne baijin dadin jikinsa Tana aje wayan ta mike tanufi main parlor domin kawo masa abnd zai karya dashi Madaidai cin tray tadauka tahado komi akai ta nufi part dinsa akaro na 2 byn tabada ratam mintunan datasan zai iya kammala kintsa kansa kafin ta nufi dakin nasa Bisa center table din dake tsakiyan falon sa ta aje tray din , tare da zama cikin daya daga kujerun dasukaima falon qawanya Wayanta taketa faman dannawa yayinda zuciyanta naga tunanin komeke damun shushun oho Ganin bashi da alamun fitowa yasata mikewa zuwa bedroom din nasa, akwance tasake hangosa cikin bargo hakan yasata matsawa da sauri tana masa sannu Kafin tafurta "ga kayan break din can ya shushu afalo sannu kaji Allah yabaka lfy" Idanunsa arufe suke ya amsa yana fadin"bazan iya fita faloba Aysha jiri nake gani kawomin nan kawai" Badon tana kusadashi sosai bane tobama lallai taji meyake fadiba , Fita tayi domin dakko tray din takai masa bedroom din , ta shigo ta aje akasa tana fadin"gashi ya shushu " Bude idanunsa yayi yasauke akanta baiyi mgn ba illah hannunsa daya mika mata yanadaga kwancen alamun ta taimaka masa yatashi Sarai tagane miyake nufi amma saita basar ta tsaresa da idanunta , saida ya furta"help me Ayshat intashi plxx " Sannan takai lallausan hannunta takama nashi yataso zaune , har lokacin kuma idanunsa nakan ta yana karema kirjinta kallo, yayinda yacigaba dajin wani irin feeling dake azalzalan zuciyansa akan Ayshat din Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *35* Zama yayi sosai idanunsa akanta gaba daya zazzabi yakeji sosai acikin jikinsa, yakan dade baiyi rashin lfy ba amma idn yataso saiyazo masa da zafi Byn tasaki hannunsa ne ta isa inda ta aje tray din, tea tahada masa cikin cup tana fifitawa ahnkl domin ya huce yadda zai masa dadin sha Dago kanta tayi domin ta tambayesa mezata xuba masa , karaf idanunsu yahade guri guda, murmushi tasauke masa tana fadin "ya shushu azuba Irish ne ko plantain source, " Ahnkl ya furta"plaintain source is ok " Hakan yasata zubawa a plate ta dauki cup din tea din , takarisa ta aje kusa dashi tana fadin gashi ya shushu Baice komiba yadan fara kurban ruwan shayin yanacin plantain din ahnkl, wayansa dake kusadashi tafara ringing, Ganin sunan Dr. Sudais ya sashi daga wayan , yana fadin"hello babah ka karisone ? Ok gatanan ai alryt bari ta fito " Yana aje wayan yadubeta yana fadin"ga sudais can a parlor kishigo dashi plxx Sannan wai meyasa bakisan rufe kankine kalli shigan dake jikinki , yanzu baki kunyan yaganki ahaka, yakarishe mgn yana sakin tsaki ahnkl" Aysha ta furta "sorry ya shushu aigani nayi babu mai shigowa amma kayi hakury yanzu zan rufe kan nawa" Juyawa tayi tafara tafiya yayinda yabita da ido , yana hango yadda mazaunanta ke juyawa , sosai yaji wani yatabi zuciyansa yanxu yarinyar nan ahaka zata fita sudais yana kallon suranta? Hakan yasashi daga murya kadan yakira sunanta"Ayshat " Cak ta tsaya tasaki handle din kofar dahar takama zata murda taji yarika sunanta Juyawa tayi sukai 4 eyes da ya shushun kafin ya furta"kitabbatar kin rufe wannan jikin koke bakyajin kunyan kunyane ? " Daga haka baisake mgn ba illah komawa dayayi ya lumshe idanunsa tamkar ba daga bakinsa mgn ya fito ba Hakan yasa Aysha ficewa tana jinjina mgn sa "kirufe jikinki kike bakyajin kunyane" Mekenan kardai shureim yafara jin kishinta aransa ne, wata zuciyanta ne ta kwabeta dafadin , no Aysha karma ki yaudari kanki domin bata yadda shushu zaiyi kishinki byn basonki yakeba Yana da wacce yakeso kuma baka kishi sai akan abnd kakeso Tawani corridor ta bulla zuwa second parlor dinta daga nan tawuce xuwa bedroom dinta, batare data biyo ta main parlor ba inda Dr sudais ke zaman jiran fitowanta Gyale tadauka mai zubin kashka mai dan kauri wanda yarufe jikinta , ta yafa bisa kanta kafin tafito ta tadda Dr din zaune Gaisawa sukayi cike da barkwanci yake fadin"amarya bakya laifi ina fata dai jikin mutumin dasauki ko , don ni ina tsoran ciwan shushu sam bayison shan magani " Murmushi kawai Ayshat tayi batare data iya cewa komiba , domin batama san hakikanin ciwan dayake ba itadai yasanar da ita bayida lfy kawai A bedroom din shushun suka samesa ido lumshe kaman yadda tafita tabarsa, ja tayi ta tsaya tana danna phone din dake hannunta , kunnuwanta nasauraren mgn da Dr sudais keyi da shushun Taba jikin shushun yayi yaji da zafi rau hakan yasa shi fadin"gsky akwai zazzabi sosai ajikinka shushu Yana mgn ne yana taba har wuyansa xuwa kansa , " Shureim wanda ya bude idanunsa sosai akan Dr sudais din yake fadin"niba zazzabin yafi damuna ba illah ciwan da marata keyi sudais " Sudais ne yakai dubansa ga Aysha yana fadin"madam plxx samo ruwa a karamin roba da karamin towel , kidan zo ki matsa masa jikinsa domin zazzabin yasauka Inaga sai munwuce hospital yadan sha drip da allurai " Jinjina mgn da yafito bakin Dr sudais din Ayshan tayi , ta matsa masa jiki taya kenan waiko sudais yasan irin zaman dasuke da shushun? " Danne mamakinta tayi data tuna shifa shushu nunamusu yake suna zaman tamkar yadda kowasu ma'aurata keyi ne Jiki asanyaye ta fice xuwa bathroom din sa tana jinjina yadda za'ayi wannan goge jiki Bata dauki lokaciba tadawo daukeda ruwa da karamin towel din , ta aje bisa gadon tana duban Dr sudais take fadin "ya sudais ga ruwan " Tashi yayiyana fadin kai babah ai cire rigan xakayi ko Shidai shushu ido kawai yazubama Aysha wacce taki yadda sam suhada idanu dashi , cire rigan jikinsa yayi yakoma ya kwanta batare da yace uffanba Batada zabin daya wuce zama tafara aikinta , ahnkl take tsoma towel din cikin ruwa tana matsa jikinsa Lumshe idanunsa yayi tsam yayinda yakejin yadda ta goge masa jiki ahnkl, komi nata anatse take yinsa kenan zuciyansa take fadi masa Har tagama bai bude idanunsa ba saida yaji karan bude kofa alamun tafita , sannan ya dubi Dr sudais yana fadin"kainifa babu inda zan iya zuwa idn zakazo kasamin drip anan toh , sannan nayi complain ciwan mara bakace komiba " Dubashi sosai sudais yayi yana masa tambayoyin yadda yakejin ciwan maran namasa Abayanin da shushun yaimasa ne yagane harda ciwan sha'awa kedamunsa , hakan yasa yadaure fuska yana fadin "kai guy dinnan amma kacika dan rainin hnkl Kada ka karamin complain akan ciwan da maranka keyi domin kafini sanin inda zaka sami maganinsa, amma wannan shegen girman kan yahanaka ko? " Baki sake shureim ke duban sudais domin tsakaninsa da Allah baigane inda maganan Dr sudais din yadosaba Hakan yasashi bata fuska yana fadin"matsalata dakai kenan wlh wulakanci kaga idn bazaka bani kulawaba, kadaukeni ka kaini hospital din Nasan maganin matsalata ne zan nemeka? " Murmushi sudais yayi yana fadin"kaga shushu easy mana aiyanzu zan fahimtar dakai komi Ciwan mara dakakeji zallan sha'awace kedawainiya dakai , don haka saika nemi matarka tabaka maganin matsalanka Saida yadanyi dariya kafin yacigaba , nifa wlh shureim mamaki kakebani dama tsayin weeks dinnan kallonta kakeyi kaman hoto , Byn kasan as ur age dole kabukaci mace shushu , mussamman ayanzu da kake tare da macen data mallaki komi Kasani cewa shi sha'awa baruwansa dawai sai kana jin son mutum sannan zaka jisa , shawara daya ne kanemi matarka kabiya bukata mallam Idn kuma sai gimbiyar taka tazone zaka sauke komi akanta to , saika shirya jinyan ciwan mara harta zodin " Sosai maganganun sudais ke ratsa kunnuwan shushun, tabbas ya amince da mgn sa domin sam ada bayajin irin abnd yakeji Sai zuwan Aysha aduk lokacin daxai daura idanunsa akan suranta , to sai ya tsinci kansa cikin yanayi nadaban Wani karamin tsaki yasauke yana fadin"kaga mallam nikarka janyo min raini idn zaka bani magani insha kabani sha'awan yakama kansa " Me Dr sudais zaiyi inba dariyaba yasani sarai xaa yi haka , domin shushu yacika kafiya wani tunani yayi tayadda zai jefi tsuntsu biyu da dutse daya, zaiyi anfani da wannan daman domin saukewa shushun girmankan abnd kedamunsa Hakan yasashi tsaida dariyan nasa yana fadin "calm down my frnd karka damu zakasa sami magani kaji " Yanzu dai bari inje inhado allurai da drip sai asa maka anan , tunda bazaka bini hospital ba Itadai Aysha tunda tasamu ta sulale taiwa je , kai tsaye parlor tayi zaman ta sai dai gaba daya hnkln ta nakan shushun ta Fitowan Dr sudais ne yasata dubansa tana fadin"harka fito ya sudais? " Murmushi yasake mata yana fadin "eh amaryan shushu xanje indawo yanzu , yau dai jinya yasameki kinsan mutumin rigimamme ne idn yana ciwo" Itadai murmushi kawai tai masa yafice abnsa, wayan yusrah takira tana sanar da ita ya shushu fa baijin dadin jikinsa Koda suka gama wayan ba'adauki tsawon 15minute ba kiran momy yashigo wayan Aysha, Aysha naganin kiran tasan yusy tafesama momyn mgn rashin lfyn shureim dinne Daga wayan tayi suka gaisa da momy tana tambayanta jikin shushun, jin yadda momy tarude yasa Aysha kwantar mata da hnkl da fadin "Momy karkidamu wlh jikin nasa dasauki sosai yanxuma ya sudais yafita zaidawo yasa masa drip ne" Saida momy ta jaddada mata ta kula dashi plxx, suna bisa hanya itada yusrah xuwa anjima, sannan sukai sallama Aysha na jinjina irin son da akema shushun Koda sudais yadawo allurai yai masa yasa masa drip, hakan yasa shushun samin bacci byn sudais din yatafi , Kafin ya tafi Saida yashaidama Ayshat din dazaran drip din yakusa karewa saita kirashi, akwai maganin dazashi nemowa ne kafin shushun yatashi tunda yasami bacci yanxu Aysha ta dade tsaye tana duban fuskan shushun dake bacci , tanajin yadda sabon sonsa kesauka cikin zuciyanta Daga bisani ta fice domin daura masa launch wanda tasan xaiji dadin sa idn yatashi, Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *37* Aysha sam tunda su momy suka tafi bata sake tunanin komawa part din shushun ba , ganin yaji karfin jikinsa raki da shagwabane ke dawainiya dashi ayanxu Kwanciyanta tayi a main parlo tana karanta wani novel na TAKORY mai suna AMANATA sam bata gajiya da karatun littafin nan, soyayyan Aliyu da muhaseen namatukar birgeta Marka ta kwadawa kira yarinyar tafito cikeda nutsuwa , tana fadin "Anty gani" Aysha tadubeta tana fadin" maza jeki bufe frige ki bani fresh milk, " Tafiya tayi takawo mata ta aje takoma dakinsu , wanda babu abnd baa sa musu shiba , sam inbata nemesu bane suna can suna kallo kowani abn Sai kusan 6 ta nufi kitchen peter taba umurni ya gasa musu kaza , gashin chicken baze one , cikin girmama mata yake fadin "yes ma angama " Karamin kitchen dinta ta nufa tafara kwabin alkubus , cikin mintuna kadan tagama tabarshi yatashi Zuwa 7 na yamma Aysha ta kammala komi alkubus din yayi mata kyau sosai, ga miyan ganye dayaji zallan tsokar kaza da kayan ciki Lemun coconut tahada sai tadama fura da coconut , ta juye a jug tajefa ice hada komi tayi a babban tray ta aje adining byn ta dibi nata a plate tanufi bedroom Saida tagama ci tayi nak ana kiran magrib ta shiga bathroom wanka tasakeyi , itasam idn tana mp bata gajiya dayin wanka da saka turaruka masu mugun qamshi Koda ta fito shirin bacci gaba daya kawai tayanke shawaran yi , hakan yasata sanya wata Riga da wando marasa nauyi , wandon yanada dan kaury sai rigan wacce take tamkar vest ce abude wuyanta yake sosai Hakan yasa kirjinta yake awaje wanda ko bra bata sakaba domin bata kwanciya da ita ajikinta , mussamman yanzu datake mp kirjin sun kara ciki suna mata nauyi Sosai tashafe jikin da turaruka masu azabar qamshi kafin tadauki veil tarufe kanta xuwa kirjinta ta nufi parlor Sai da akayi sallan isha'i guraren 8:30pm tayanke shawaran daukan abncinsa ta nufi part dinsa dashi Koda ta shiga babu ya shushun a bedroom din ba , hakan yasata aje abncin ta juya domin komawa, dai-dai lokacin yafito daga bathroom dinsa Hakan yasata komawa da baya ta tsaya kallo daya tai masa tadauke kai , ganin dagashi sai towel daure a kugunsa sai karami akansa yana goge sumansa Ahnkl ta furta"sannu ya shushu ya jikin ga abnci nan nakawo " Sam kanta akasa take mgn bata yadda sam tadago ta dubesa ba , shiko shushu tunda ya fito yadaura ido akanta, yake karema shigan datayi kallo Jin shiru baida niyyan cewa komi tanufi kofa xata fice , harta kusa bakin kofan tajiyosa yana fadin"kizo ki kwashe abncin idn bazaki tsaya kixuba kibani naciba " Cak ta tsaya tana juya kalamansa waiko ya shushu yana sukuni , yanzu dinma itace zata ciyar dashi , ahnkl tadawo tazauna bisa bakin gadon sa Har kuma lokacin bata kuma duban side din dayake ba , shiko riga kawai yasaka da wando tree quater, ya fesa turare sam baya anfani da hannun da aka cire masa drip tsabagen raki Juyowansa zuwa bed din yazauna yayi daidai da kiran wayansa da akayi, Tundaga yanayin ring din yasan pretty dinsace , sai da yakishingida da jikin makeken bed din nasa kafin ya kashe kiran yasake dialing yakirata Sosai yake zuba mata shagwaba shi adole ga patient , kalamai na soyayya masu tsananin kwantar da zuciya Aneesa ke gayamasa, shikuma gogan duk ya birkice mata , yana fadin mata manyan kalamai sun kusa shafe fiyeda 30 minute suna waya kafin ya aje Ya maida dubansa ga Aysha wacce gaba daya mood dinta yasauya, sai faman wasa da xoben ta takeyi , itakadai tasan yadda zuciyanta ke mata zafi da kuna Gawani masifan kishinsa dake turnuke zuciyanta , meyasa ya shushu ke sha'awan yin waya da budurwansa agabanta ne , meyasa yasan zasuyi waya zai tsaida ita tuni taji wasu zafafan hawaye na neman cika idanunta Saida tayi matukar kokary kafin ta iya maidasu domin bata fatan yagano logonta, daidai sam bata fatan kallonsa domin hattashi kansa haushinsa takeji Muryansa ta jiyo yana fadin"Ayshat lfy kinyi shiru azaune ko ba kiji nagama wayan bane? " Taji yadda yakirayi sunanta har cikin kwakwalwanta , har saida taruntse idanunta ta bude kafin tamike jiki asanyaye tanufi inda ta aje abncin Alkubus din tasaka guda 2 saita xuba miyan , gefe guda kuma rabin kazace da peter ya gasa Sai tashin qamshi take Lemun 5alive ta tsiyaya cikin cup ta dauka ta nufi bed din , akudashi ta aje plate din kafin tazauna ahnkl takai dubanta garesa Ganin yadda ya tsura mata idanu yasata tsarguwa , kallon kanta tayi sai alokacin ta lura veil din data rufa yadan yaye , kirjinta ya bayyana awaje sosai taji matsananciyan kunya yarufeta Ahnkl takai hannu tagyara zaman gyalen yarufe kafadunta gaba daya, kafin takai hannu tadauki plate din tana kokarin kai abncin bakinsa take dubansa Haryanzu idanunsa nakanta sai dai wannan karon tarasa dalilin dayasa yawani hade fuska , bude bakin yayi tana bashi yanaci har ya kammala yasha drink din Ledan drugs dinsa dake kan bedside drawer yai mata nuni dashi , hannu ta mika tadakko tashiga balle masa yanasha Guda dayan dayake tal cikin magungunan ya nunamata , ta balle tabashi duk wannan shan maganin da akeyi da ruwan juice take kora masa domin sam bai iya hadiyan magani da ruwaba Saida ya gama tas sannan ta mike tana dauke plate din , sam baici kazan ba sai cewa yayi tahada da furan sai zuwa anjima zaici Hakan yasata kai jug din furan zuwa cikin frige din dake dakin nasa, ta kwashe sauran kayan zuwa kitchen aranta tana fadin taga maibashi anjiman ai kinibabbe , ko kuma yakira wacce yake kirarin ita yakeso ta ciyar dashi Harta kai kayan kitchen ta aje tadawo falo bata daina jin zafin wayan da yayi da Neesa ba , Littafinta tadauka tacigaba da karantawa kozata kory tunanin dake nema ya addabi zuciyanta , Akullum tana sake tausayin kanta da tazama cikin wanda soyayya batamusu adalciba , taxama cikin masu soyayyar son maso wani wanda bahaushe ke kira da koshin wahala Saidai bata fidda tsammanin samin gurbi axuciyan shushun ba ,tunda kullum addu'anta kenan dare darana Allah yasanya soyayyanta cikin zuciyansa yasota fiye da yadda take sonsa Toko addu'an takarbo ko zata karbu nan gaba kadan ? Inji Dansabo lol Karfe 11pm nadare shushune ke kwance bisa bed dinsa , sai dai gaba daya yana cikin wata fitina na tsananin bukatar kasancewa da mace , banda gilmawan surar Aysha babu abnd kemasa yawo azuciyansa , barinma yadda yaga kirjinta muraran dazu , duk yadda yarintse ido suyake gani kawai ga wani azaban da daurewa da mararsa tayi guri guda Idanunsa sun canza launi gaba daya zuwa ja , abnd dayakeji karuwa yakeyi gashi zuciyar sa na kwadaitar dashi yajega Ayshan kawai domin samin natsuwansa Sai ayanxu maganan sudais kedawo masa "kasani shureim ita sha'awa baruwanta dasai kana son mutum " Rintse idanunsa yayi har hawaye nafita acikinsu , tabbas sha'awan Aysha kenema ya halakashi Zunbur ya mike yana tafiya a duke sbd yadda yakejin marasan namasa ciwo , da kyar yakai kansa zuwa bedroom dinta Cikin sa'a kofar abude take kasancewar sam bata rufewa don tasan babu mai shigo mata daki Koda yasanya kai ciki wani sanyi da azababben qamshine yadaki hancinsa , laluba makunnin fitilar yayi ya kunna haskene ya gauraye dakin Can ya hangota tayi dai-dai bisa gado baccinta take sadidan Sauke idanunsa yayi akan kirjinta wanda suke awaje sosai , cikin sauri yayi light off tanufi kan gadon sbd yadda yakeji zuciyansa na ingizashi Ahnkl yahaye tareda kai hannunsa dahar rawa yake ya janyota gaba daya zuwa jikinsa Wannan shafin gabaki dayansa sadaukarwace ga kungiyarmu ta haske writers , Allah yasake hada kawunan mu ya kara mana baseera ameen Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *38* Aysha da tayi nisa cikin baccinta taji alamun ana shafa jikinta, atunanin ta mafarki takeyi sai dai yadda taji ana kokarin rabata da rigan jikinta ne yasata saurin bude idanunta Haske bedside lamp ne ya bata daman ganin mutum kwance tana rungume jikinsa, cikin tsananin razana tabude baki zata tsala ihu , tana kokarin kwace jikinta Jitayi ya daura bakinsa cikin nata tareda sake rukunkumeta , tamkar zai maidata cikin jikinsa da kyar ya iya sakin bakinta jin yadda yakejin bugun kirjinta Ahnkl yakai bakinsa kunninta yana fadin "calm down esha nine shureim ne " Aijin hakan yasa Aysha fashewa dawani kuka wanda shushun kejin zuban hawayen nasauka bisa kirjinsa, sake kwakumeta yayi , duk iya yadda take kokarin kwatan kanta takasa Cikin take fadin "ya shushu meya kawoka dakina plxx kasakeni ka koma dakinka, kamance nice qanwarka Aysha wacce bakaso ? Kodai kayi mafarki da Aneesa ce ya shushu kabude idanunka da kyau ninefa , mekake nema daga gareni ? Aysha na mgn ne cikin karyewan zuciya da tsananin tsoran yanayin dataga shushun aciki , Wayanta takai hannu tana laluba cikin sa'a ta dauka , cikin rawan hannu ta kunna flashlight din wayar, haske yawadaci dakin yanayin dataga shushun aciki yasata sake shiga matsanancin tsoro Idanunsa sunyi jaa gaba daya kokarin rabata da kayan jikinta yakeyi kota wani hali, Cikin sa'a yayi kokarin cire rigan yadda ya damki na shanunta ne yasata fashemai da kuka , jikinta da kirjinta narawa cikin firgici take fadin " plxx stop it ya shushu wai kana haukane ? Da karfi tayi mgn cikin hargowa hakan yasa shureim sake damketa ajikinsa , cikin muryansa daya koma can kasa yake fadin "Aysha plxx help nazo in amsa hakkina na aurene, kitaimakamin qanwanta wlh idn bansami biyan bukatata adaren nan ba mutuwa zanyi , yakai karshen mgn yana sake cusa kansa akirjinta Qamshinta yake sake shaka wanda kesake jefashi cikin shauki , " Jin ya ambaci kalmar mutuwa yasa jikin Aysha yasake daukan rawa , zuciyanta na wani bugawa da karfi tanason shureim tana tsananin kaunarsa , bazata iya bari ya mutu asanadiyan taha nashi kanta ba Sai dai ta yaya? Tunda tana cikin Mp dinta ne , kwantar da kanta tayi akirjinsa tana kuka yayinda shikuma ya shushun yasami daman sarrafa kirjinta , gaba daya ya birkice ya fita hayyacinsa Duk wani abu dazaiji dadi shiyake da jikinta , yayinda Aysha banda kuka babu abnd takeyi gani takeyi datayi yunkurin hanashi zai iya mutuwa kaman yanda ya ambata , Yayi nisa cikin aikawa dukkanin jikinta da zafafan sakonninsa, wanda take amsan su ga ilahirin gabobin jikinta , yayinda zuciyanta yacigaba da kidan lugude tamkar kirjinta zai rabe gd biyu Sbd yadda sakwannin nasa ke zuwa mata cikin zafy-zafy , akuma lokacin da bata taba expecting ba Hannu yakai yana kokarin rabata da wandon dake jikinta , hakan yasata saurin dawowa hayyacinta , rike hannunsa tayi gam tana fadin"ya shushu karifamin asiri wlh bani da tsarki plxx kabarni haka ya shureim tsoro nakeji wlh tsoro nakeji ya shushu karka aikata haramci Sosai take kuka yayinda shikuwa kaman ana ingizashi haka yakejin zuciyansa , burinsa yakaiga isa asalin babbar headquater din , sai dai mgn da Aysha tayi nacewan bata cikin tsarki yasashi jin tamkar ta dauki guduma ne tabuga masa aka Wani bacin raine yaziyarci zuciyansa gashi ya gama kunnuwa da masifan sha'awan son kasancewa da ita , tunda yafara wasa da albarkatun jikinsa yakejin idn baisami biyan bukata kila mutuwa zaiyi Kokarin rabata da dogon wandon yake cikin nuna karfi , duk iya yadda tayi kokarin hanashi takasa , gaba daya ya birkice mata ya juye mata yakoma mata tamkar wani mayuwancin zakin dake farautan abnci Mirginawa tayi gefe guda ta dunkule tana kuka wiwi, mirginowa yayi tareda kai mata tsafka yana fadin"Aysha kitaimakeni nabiya bukatata wlh idn banyiba zan iya mutuwa ko sokike namutu ko nafita na nemi matan waje, van taba shiga matsananciyar sha'awa ba irin na yau plxx help me karki barni namutu babyna , Hhhhh hardasu fadin baby lallai su shushu na anga ababen more rayuwa anrikice, anya shushu bayana kallon Ayshan takoma masa abar kaunarsa Aneesa bane? inji Dansabo lol Aysha wacce jikinta ke cigaba da mazari cikin sarkewan murya take fadin , "ya shushu wlh banida tsarki plxx karka kusanceni ahaka , bazaka mutuba ya shushu kai komi na amince amma karkace zaka kusanceni sai nayi tsarki plxx.... , Takai karshen mgn cikin rawar murya , sam shureim baiyarda da itaba har Saida yagani da idonsa bata cikin tsarki sannan yasaduda Ya koma wasanni da ita yana koyar da ita tamaida masa martani ,duk abnd yai mata shitake masa duk wani abu dayasan zaisashi yasami gamsuwa shiyake yi awannan dare Da taimakon hadin kan Ayshan shushu yasami gamsuwa ta hanyar wasanni masu zafi , alokacin dayaji ya gamsu saida Aysha ta tsorata da irin rikon dayai mata cikin kirjinsa Sosai yamatse ta cikin kirjinsa yana sauke wani irin numfarfashi, gumi ke keto masa ta ko'ina duk da sanyin air-condition daya cika dakin Lakwas tayi tana sauraren yadda numfashin su ke haduwa Dana juna, har kuma zuwa lokacin hawaye bai daina xuba a idanunta ba Wannan karon bahawayen tsoran abnd yashiga tsakaninsu takeba, tana hawayene natausayin kanta domin ayanxu zuciyanta tagama sanar da ita Ya shushun yafada tarkon sha'awarta ce , sha'awarta yakeyi baso ba wace irin fitinace ke tunkarota Ace mutumin datake mutuwar so arayuwanta memakon yakamu da soyayyarta sai sha'awan ta , tayima Allah godia datake off dayanzu ya rabata da budurcinta , tagama sawa zuciyanta cewa bazata taba bashi kanta ba , saita fara hango zallan soyayyanta a idanunsa tukuna Saitayi yunkurin kwace kanta daga jikinsa saitaji yasake maida ita kirjinsa , ahaka tahakura suka kwanta tana manne akirjinsa Ta dade tana juya lamarin cikin zuciyanta , tamkar amafarki take ganin komi lallai tayarda sha'awa muguwar abace , yadda taga shushun ya susuce yana mata magiyan tabashi kanta abn yaimatukar bata tsoro Da tunani fal cikin zuciyanta bacci yai nasaran sace ta bisa kirjin ya shushun nata Washegary da asuba itace tafara zare jikinta tayi toilet , byn ta maida kayanta da shushu yai fatali dasu adaren jiya , abnd yafaru a daren jiyan yashiga dawo mata 1 by 1 Koda ta fito bata samesa adakin ba hakan bakaramin dadi yaiwa Aysha ba , cikin sauri tanufa kofarta ta kulle gado takoma ta kwanta , byn tayi azkar dinta na safe da addu'o'inta data saba Sam bata farka ba sai 11 hakan yasata fadawa wanka ta kintsa jikinta , sai dai saita sami kanta da kasa fita byn gama kintsa kanta datayi Sam batayi karanbanin yin wata kwalliya sosai ba illah powder da lips stick kadai data shafa, saidai fitinannun humras da perfumes datayi anfani dasu masu azaban qamshi Riga da wanda na pakistani tasaka dark pink anyi adon flawers da ligt green sai kyalli gaban kirjinta yake , da adon stones masu shining rigan yakamata tam daga kirji Bakaramin kyau tayiba kaman ba indiya haka tafito cikin kayan , gashinta dayasha gyara sai daukan ido yake yana fidda qamshi Karamin veil tarufa wanda iya gashinta xuwa wuyanta kadai yarufa , tasaka slipers dinta samfurin viny akafanta Sanin cewa shidinfa wai patient ne tasani bazai taba fita ba kuma sunday ne ranan, yasata yin kundun bala tafice Dining tanufa wanda taga komi aje da alama Peter yaga shiru bata fito bane yayi komi ya aje a dining din, bude kulas din tashigayi babu alamun an diba komi Hakan yatabbatar mata da ya shushun bai karya ba kenan shima , still tayi tana tunanin yadda xata tunkary part dinsa takai masa abncin *********** Alhaji Adam..... Wannan shafin kacokan dinsa na sadaukar dashi ne gareki qawar arxiki *_RUWAIDA* *SALISU_ _ALIYU_* kiyi yadda kikaga dama da wannan page din nakine kyauta 棣冩啠棣冨編 Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo Lemu 棣冩瀳 *39* Alhaji Adam ne ke kaikawo cikin dakin hutawansa dake farmhouse dinsa, line din Afrah yaketa kira taki tayi receiving call din Rabonshi da ita 3 weeks kenan tayi masa text cewa zatayi tafiya , jiya abokinsa Alhaji bawa kesanar dashi yayi tozali da ita a Sheraton hotel itada wani guy Hakan yatashi hnkl Alhaji Adam din domin yana tsananin kishin Afrah , shizata yaudara taci amanarsa ? Abnd yake nanatawa cikin zuciyansa kenan yana kara dialing number dinta harkuma zuwa lokacin bata daga wayansa ba Kiran da yayi nakarshene wayan na dabda tsinkewa ta daga , tana sanar dashi yabata 1 hour kacal zata samesa afarm house din Ajiyan zuciya yasauke kafin yakatse wayan yana ayyana wulakncin dazai mata idn harya tabbatar da abnd ake fada mishi akanta gsky ne Asabuwar motarta dal da sabon saurayinta murad kanty yamallaka mata byn dawowansu kasar Paris ta iso farm house din Alhaji Adam din Murad kanty yaron wani senator ne anan Abuja, wanda yamato akan Afrah 1 week da haduwansu ya bukaci tayi masa rakiya zuwa kasar paris din domin yahuta da ita sosai , murad kanty tantirin manemin matane daya maida neman mata tamkar ruwan shansa, Gayen da yake yadda yakeso da naira yariga yasangarce kasancewansa tilon d'a da mahaifinsa senator kanty yasangarta sa Tunda ya yayi tarayya da Afrah yasake macewa akanta , ayanx u shitake yayi takeji zata iya juyawa kowa baya tarungumi murad wanda yaimata alqawarin aurenta nan ba da jimawa ba Sanye take cikin wasu rigada skat wanda suka fitar da suratan , sai dai tayi kyau matuka laces din ya haskata ,babu komi akanta inka dauke mitsitsin veil din data rufe kitson dake kanta , wanda yasauka har gadon bayanta , kasancewarta mai yalwan suma na asalin fulani Cikin takunta mai daukan hnkl ta tura kofar dakin data san Alhajin nata naciki, qamshinta yafara sanar dashi shigowanta cikin dakin Kwance yake bisa makeken Turkish bed din dake bedroom din nasa , ahnkl ta aje hand bag dinta tana jifansa da murmushi , yayinda yai asalin daure fuskansa yana karemata kallo , sosai yafahimci yadda tasake cika fatarta tasake gogewa ga azaban qamshinta daya cika hancinsa Babu kunya bare tsoran Allah takai hannu ta rungumesa tana fadin"i miss u Alahji na kayi hakury nasan nayi hurting dinka alot , sory plxx takai karshen mgn tana kokarin hade bakinsu guri guda " Bakaramin karfin hali yayi gurin iya tureta daga jikinsa , yana nunata da yatsansa yake fadin "dakata karamar kilaki ke harkinyi wayau abariki kinyi rikan dazaki ci amanata byn na yadda dake , kokin mance mgn aurenki nakeson yi harni zaki tsara kice kinyi tafiya zuwa yobe ashe kinbi wani dan iskane kufinta yawan shakawata kasar Paris Afrah karki maidani wani sakarai mana duk wani movement dinki atafin hannuna yake , don haka inaso kisanar dani waye wannan yaron dake neman saki kijuyamin baya? Yakai karshen mgn yana huci " Ga mamakinsa wata iriyar dariya afrah Afrah takwashe dashi, kafin tamaida hannuwanta kan kafadunsa tana shafashi ahnkl take fadin"easy mana Alahji na wannan irin hasala haka , uhmmn bakowa bane gayen daya saye zuciyata ayanzu illah murad kanty Yaro ga sanata kanty basaina yi dogon bayani wajen sanar dakai wayeshi ba , domin nasani duk mutananku ne su wanda kuka dade kuna basu ababen more rayuwa suna biyanku da kwangiloli masu tsoka ba Adah nasoka naso aurenka Alahji na sai dai daga sanda nayi tarayya da tilon danka nasan aure ya haramta tsakanin nida kai Tsura mata ido Alhaji Adam yayi zuciyansa na bugawa dakarfin gske tilon dansa wakenan ? Mgn da Afrah tayine yasake jefashi cikin tsananin tashin hnkl , zufa yashiga keto masa ta ko'ina , jiyayi tana fadin ina nufin yaronka salman Nan takwashe komi tasanar dashi tun daga haduwansu da salman har daukanta da yayi yakaita guess house dinsa , bata boyemai komi ba takarishe mgn tana fadin "Kakoga dole murabu domin babu zancen aure tsakanina dakai bayan na kwanta da dan cikinka kasanni shima yasanni amatsayin 'ya mace , Ayanxu murad nakeso shinake da burin mallaka , don haka gara muyi rabuwan mutunci sugar na , zan iya baka kaina nayau kadai muyi bankwana idn hakan zai faranta ranka " Idanun Alhaji Adam sun kada sunyi jajir yake watsa mata wani matsiyacin kallo, yana fadin"kin cika butulu kin gama zama karya tunkiya fazaki bi d'a kibi ubansa kinci amanata Afrah , kin cutar da zuciyata data kamu da tsananin kaunarki , ayau kinsake sawa natsani bariki natsani 'ya'yayen cikinta , tirda halinki kiyi gaggawa ficewa kibani guri muguwa azzaluma Muryansa narawa yayi mgn domin shikadai yasan yadda zuciyansa kemasa kuna , dama kallonsa kawai salman keyi yarigada yagama sanin sirrinsa , tabbas Afrah ta cucesa tagama dashi Wata dariya tasake saki tana fadin"calm down Alahji na hakury zakayi yaronka salman shiya zamo katanga daya raba tsakaninmu domin kona cigaba da zaman dadiro dakai har abada bazamu iya auren junaba , Don haka ina maka fatan samin wacce tafini komai an last plx an plxx adaure asan angirma kodan darajan 'ya'ya , ayi aurene adaina bibiyan nabanxa Nabarka lfy Alahji na takare mgn tana saba hakan ta tafice tabar Alahji Adam zuciyansa tamkar ta faso kirjinsa haka yakeji " Maganganunta sun shigesa hakumayi na daman tarayya da ita dayayi abaya , yanzu dawani ido zai cigaba da kallon salman har ya kwaba masa kaman yadda yasaba akan jarabar neman matan dayake , bayan yaron yadade da sanin tsakaninsa dashi duk kanwar jace? Baisan sanda hawaye masu zafi suka sauka daga idanunsa ba, karo na 2 kenan dayaji nadama tasake kamashi akan LAIFIN BOYE dasuke aikatawa shida amininsa tun byn kamasu da shushu yayi , wannan shi huasawa ke kira da dara taci gd Idanunsa ya lumshe yana tunanin yadda zai daura ido akan salman , yazama dole su tuba su sake aure don daina aikata wadannan LAIFUKAN BOYE dasuke kaman yadda amininsa ya yanke shawaran auren farkansa maryama , shima yazama dolen yasami yarinyar dazai aura Da wannan shawaran ya yanke zuwa yasami Alahji shu'aib domin sanar dashi yadda suka kwashe da Afrah *********** Aysha tajima tana saka da warwaran yadda xata doshi part din shushu domin kai masa break fast dinsa, daga karshe tayi shahadan daukan tray din kirjinta nabuga ta nufi part din nasa Babu motsin kowa afalon kaman yadda tayi zato , hakan yasata kutsawa bedroom din nasa tana tura kofan bakinta dauke da sallama Can tahangosa gaban mirrow yana fesa turare , da alama fitowansa wanka kenan yashirya kansa cikin kanaman kaya , rigar gray sai wandon bakin jeans bakaramin kyau taga yayi mata cikin shiganba Dauke kanta tayi daga dubansa ta isa ta aje tray din abncin , daga inda take tsugune take fadin "ya shushu gud morning ga break fast nan nakawo " Bai tankamata ba illah karisowa da yayi yazauna bisa bed yana karemata kallo yadda ta sunkuyar dakai sam taki yadda suhada idanu Tashi kibani guri idn bazaki zubamin abncin ba , kinwani sunkuyar dakai kaman munafuka Kada kiyi tunanin wai abnd yashiga tsakanina dake adaren jiya kona fara sonki ne, no kawai tsabar sha'awarki ce taimin yawa Aysha , don haka kar wannan yasa kifara tunanin kokin fara samin gurbine cikin zuciyata , laluran sha'awa ita takaini gareki adaren jiya " "Enough ya shushu ya isa hakanan basai kullum kadinga repeating kanka cewa bakasona ba , i know baka kaunata nasan hakan shureim nafi kowa sanin cewa Aneesa itace zabin zuciyanka ba Aysha ba Ya shushu nafi kowa sanin cewa baka kaunata , duk dacewa nima inada wanda zuciyata keso , inada zabin raina nawanda nake tsananin so wanda har azuke numfashina zan mutune da sonsa cikin zuciyata Abnd yashiga tsakanina dakai koni nafi kowace mace sakarci bazan dauki hakan amatsayin sone yakawoka gareniba Zan kalli hakan amatsayin zallan sha'awatace yajanyo hakan domin sha'awa shegiyar abace daba ruwanta da soyayya ya shushu Nakuma gode Allah daka zogareni ne baka nufi inda zaka sabi Allah don sauke sha'awar takaba Wannan karon Aysha takasa danne hawayen dake zubomata , domin bakaramin sosa zuciyanta mgn shushu yayi ba , itakadai tasan zafin da zuciyanta keyi idn yafurta mata kalman rashin so agareta dayake ba Ahnkl takai hannu tashare hawayen dake zubo mata kafin taci gaba da fadin" ya shushu kasani nibazan taba iya cin fuskanka ina furta kalamai natsantsan akiyayya agarekaba , domin matukar zan iya hakan to zan iya kallon cikin idanun ya salman insanar dashi hakan An last idn sha'awar taka tacigaba da ingizoka zuwa gareni , bazan taba juya maka bayaba domin kai mijinane wanda Allah yadaura min nauyin sauke duk wani hakki naka dake kaina , ciki kuwa harda biyan bukatar sha'awarka Zan cigaba da tallafama ma matukar ka bukaci hakan daga gareni ,zan baka tallafi tahanyar rage damuwanka duk da cewa bazan taba amincewa ka keta mutuncina ba tunda babu digon soyayyata cikin zuciyanka , zan dai taimaka maka wajen rage karfin laluran taka , sbd kar Allah yakamani da laifin kaurace maka baki 1, har zuwa lokacin dazaka kawo abar kaunan kaAneesa wacce na tabbatar zaka baka dukkanin kulawa , tashayar dakai zuman dakake mafarkin lasa wanda nake zaton, kanajin duk duniya babu macen dazata shayar dakai zuma mai gardin na Aneesa , kasancewanta matar so agareka " Mikewa tayi zuciyanta na tsananin kuna tabar masa dakin byn tarufo kofan dakarfin gske Shureim wanda yayi mutuwan zaune sai bin bayanta yayi dakallo yana mamakin anya ko Aysha ce ta iya tsayawa agabansa tana gaya masa kalamai masu zafi irin wannan? Tunda yake babu macen da tataba furtamai kalaman dasuka kashe jikinsa , tareda jefa zuciyansa cikin tsananin tunani ba Komawa yayi ya kwanta abnd yafaru daren jiya dakuma kalamanta na yanzu ne suka shiga birkita kwakwalwansa, Ya dade kafin ya iya hada ruwan shayi ya kurbi kadan , harwani ciwo kansa ke masa amma haka yakejin zai iya daurewa yabar mata gdn Dole ne yaje yasami momy akan zancen aurensa da Aneesa , domin ayita takare kozai sami natsuwan zuciya Yana tukine amma sam maganganun Aysha sun kasa daina masa amsa kuwwa cikin kunnuwansa Ahaka harya isa maitama tunkan ya isa bakin gate yake danna horn , har ya isa maigadi yabude masa gate aguje yashige cikin compound din kafin yayi parking yanufi cikin gdn Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *40* Baki sake momy ke kallon shureim wanda shigowansa kenan , ita kuma ta fito daga bedroom dinta kenan zata kitchen Fadi take"my son harkaji karfin jikinka kenan ka iya fitowa ? " Tana mgn ne tareda zama bisa kujera yayinda kaman jira yake shushun yakarisa , yai masauki kusada ita tareda kwantar da kansa ajikinta Shafa kansa tayi tana masa sannu murya can kasa yake gaida momyn ashagwabe , itakuma sai riritashi takeyi tana fadin"ina Ayshan aida tare kuka fito son saika barta ita daya , tunfa da kukai aure kosau daya baka kawota nan ba " Fadi yake "mom aizan kawota yanzu ma din batasan zan fitoba shiyasa " Tashi momy tayi tana dubansa take fadin oya saika nufi part din dady , dama yanzu muke zancen rashin lfyn naka dashi Ahnkl yayi sallama a falon dadyn wanda ke kishingide yana karanta jarida, dagowa yayi yana duban shureim din tareda aje jaridan dake hannunsa Fuskansa daukeda murmushi yake fadin"son harkaji karfi kafito ya jikin naka ? " Shureim daya zauna kusa dashi yake amsawa da fadin"alhamdulillah dady dama zazzabice da mura naji sauki sosai " Kallon dadyn yayi akaro na 2 kafin yafurta "ummm dady dama inataso inmaka mgn akan neman aurena da Aneesa , mahaifinta yasake min mgn akan intura atsaida lokaci , shine nake ganin gara asaka wata 1 mezuwa kawai ayi komi awuce gurin nima hnkl zaifi natsuwa guri guda dady" Tunda yafara mgn dady ke kallonsa kafin yafurta"to my son duk yadda kake bukata ai haka zaai ko ? Tunda kaine mai zama dasu , nidai fatana kazama mai adalci kada ka wofintar min da d'iyata Aysha , kariketa da kyau kodan amincin dake tsakanina da mahaifinta plxx " Shigowan momy yasa shureim kallonta tana zama kusa da dadyn , kafin ya amsada "insha Allah dady zanyi kokarin ganin nakamanta adalci ngd" Hajiya kubrah ce ta dubi dady tana fadin"tofa mi ake tattaunawa haka hardasu godiya , " Dady yasanar da ita bukatan shureim din, murmushi tayi tana fadin"son kenan mgn daya taso dakai kenan baka gama ko jin karfin jikinka ba To cikin satin nan ai sai ayi komi awuce gurin , Allah yabaka ikon yin adalci atsakani " Shushu kusan a gdn ya yini sai yamma yakoma gd , tundaga ranan kuma suka shiga wasan buya da Aysha Sam bata sake yadda sun hadu dashiba , sai dai duk wani abu datake masa bata fasaba, kaman girki gyaran part dinsa duk bata daina , har kuma zuwa lokacin shushun bai taba gane cewa ba peter ke shirya masa abnci ba Yau kwana 5 kenan rabon da su saka juna a ido , misalin 10 nasafe Aysha ta fito kenan daga bedroom din hannunta rikeda waya tana dannawa Kaitsaye falo ta nufa hnklnta nakan chart datake da yusrah tana sanar mata anjima kadan tana bisa hanyan zuwa tayata hira Bata lura sam da mutum cikin falonba sai da kaiga zama cikin kujera , kaman ance ta daga ido sukai 4 eyes dashi yana kwance cikin kujera yana kallo Tunda ta doso cikin falon yake karemata kallo zuciyansa na bugawa da karfin gske , sakamakon ganinta cikin wani fingilwan rigan bacci ajikinta da alama tashinta kenan batama kaiga yin wanka Rigan duka iyakansa cinyarta ce mai hannun vest , kirjinta da ragowar cinyoyinta kaf awaje suke , saurin dauke kansa yayi yanayin wani irin feelings na fusgan zuciyansa Itakanta Ayshat bata taba tunanin zata fito ta taddashiba kasancewar yau friday ne ba weekend ba, duk atunaninta ya dade da fita zuwa office Aibabu shiri ta kwasa aguje takoma bedroom dinta tabarshi nan kwance yana sauke ajiyan zuciya, shiganta yatabo sa sosan gske jiyake tamkar yaruga yakamota , yasanyata cikin jikinsa kozai rage feeling din dake taso masa , yarasa dalilin dayasa surar yarinyar ke rikita sa Bashiri yatashi yabar falon domin bayama fatan tasake fitowa , ta haddasa ma zuciyansa fitina jiki asalube ya isa part dinsa Aysha bata sake karanbanin fitowaba saida tayi wanka ta suturce jikanta , cikin doguwar rigan atamfa dinkin bubane sai dai yazauna ajikinta sosan gske, tayi kyau fuskanta yasha light make up Karfe 2 narana yusrah tashigo gdn alokacin har Aysha tagama shirya luanch bisa dining Rungume juna sukayi kafin suxube nan falo suna hiran su cikin jin dadi , Aysha ta mike ta zubo tuwan farin danyar shinfa , da hadaddiyar miyan ganye dayaji ganda da naman kaza Sai milkshake dayai dadi hadin water millon and banana, nan bisa carpet suka xube sunacin abncin , yusrah nayaba iya girkin da Aysha tayi itakam tafi auki ga snacks da gashe-gashe nan tafi auki Gama cin abncinsu da kwashe kayan xuwa kitchen da Ayshat tayi ta fito yayi dai-dai da sallamn ya shushun cikin parlon Yana sanye cikin wani yadi mai azabar kyau yayi kyau har gaji hannunsa rikeda sallaya da alama daga mosque yake yadawo cin abnci Alokaci guda yusrah da Aysha suka isa gabansa suna masa sannu daxuwa , yusrah ya rungume yabata peck afuska Kafin yasake yana daura idonsa akan Ayshat wacce qamshinta yacika masa hanci , bude mata hannuwansa yayi alamun ta taho Bata badashi gaban yusrah ba domin tasan manufansa nayin hakan, saida tasakar masa wani smiling kafin tashige cikin jikinsa Ta rungumesa bakinta takai kan fuskansa tasakar masa kiss akumatu , murya can kasa take fadin welcome my shushu dafatan ansamu cikin Addu'a Takarishe maganan tana kada idanunta tareda kai hannu tana murza yatsun hannunsa , saura kadan yasaketa ta zube akasa , sakamakon yadda yakejin wani abu namasa yawo ajikinsa , bugun zuciyansa ne yakaru Aysha tagama gane ta kunna wutan fitina cikin zuciyansa ne gayi saurin sake rungumesa , ahankl takai bakinta kunninsa tana fadin "relax mana ya shushu koka manta yadda game din yakene , babyfa idanunta nakanmu ne karkayi acting din dazai bata wasan" Tana gama fadi tasakesa tana duban yusrah tareda kashe mata idanu, dariya yusrah tayi kasa-kasa tana jinjina ma Aysha Sallayan hannunsa takarbe tana fadin"oya my shushu muje kaci abnci ko? Tana mgn ne byn tariko hannunsa suka nufi hanyan dining din , tamkar ya kurma ihu ya shaketa haka yakeji , fadi yake aransa lallai wannan yarinyar shu'uamace ajin karshe, batasan abnd take haddasa masa bane dazaran tarabi jikinsa ? Bashida zabin daya wuce danne zuciyansa domin shine yazabi wannan game din dakansa, gashi tunkan wasan yaje ko'ina abn akansa yake neman karewa, Aysha da kanta take ciyar dashi sai wani karke masa takeyi ,zakayi tunanin wlh irin couples dinnan ne masu jida juna Yaci abncin sosai kafin yayi mgn murya can kasa yake fadin"nakoshi malama saiki barni nawuce part dina kona huta ko" Yayi mgn ahankl ne kada yusrah tajiyo meyake fadi , don yayi imani da attension dinta nakansu Me Ayshat zatayi inba dariyaba kafin itama tayi mgn cikin rada take fadin"ok ya shushu bari inkaika dakaina don kayi wanka ka huta mijina nakaina , Takai karshen mgn tana sanya idanunta cikin nasa , kafin ta tabe baki tareda tsuke fuska tana sake sanya idanunta cikin nasa Wannan karon saida takai bakinta kunnuwansa kafin yafurta , "kadafa kayi tunanin ko kafara siye zuciyata ne no kawai dai nakanji dadi idn muna wannan game din na kawar da hnkln mutane akanmu , Oya tashi muje inrakaka angon Aneesa " Harsuka kai bakin part dinsa tasaki hannunsa ta nuyo shushu yakasa samun bakin mgn , tagama kashemai jiki tareda kunna wutar fitina azuciyansa , Daren dayawuce kwanaki 5 kenan yafado ransa , yana hango yanayin daya fada yana sarrafa jikinta alokacin, Dadin dayaji alokacin bazai misaltuba , ayanxu jiyake tamkar yakoma yadawo da ita cikin jikinsa kozai kashe wutar fitinan data kunna mishi Da kyar ya iya mikewa ya isa bathroom byn yacire kayan jikinsa , ruwa ya dinga sakarwa kansa kafin yafito yana goge suman kansa Yusrah bata bar gdn ba saida ta tseguntama Aysha zancen saka ranan ya shushun da Aneesa dazaayi cikin weekend dinnan mai zuwa Wanda hakan yajefa zuciyan Ayshat din cikin tashin hnkl , saida yusrah tadinga kwantar mata da hnkl kafin tabar gdn Jiki asanyaye takoma cikin gdn tana ayyana kowace irin zama zasu cigaba dayi da ya shureim din idn Aneesan tashigo ? Nan da nan kwalla suka cika idanunta soyayyan shureim din nasake kassara zuciyanta , da ace zata iya sadaukar da sonsa dake cikin zuciyanta , tabbas data hakura dashi tabarma Aneesa shi har abada ,tunda itakadai zuciyan shushun keso, sai dai sam bazata iya yin hakan ba Aranan weekend din da aka tsaida date din aurensa da Neesa , washegary ya shirya ya nufi kd domin yana cikeda dokin ganinta , tunda yayi aure rabonsa da zuwa sai dai tawaya aketa shan soyayya Aneesa tarasa inda zata saka kanta sbd farin ciki da murna , naganin cewan takusa mallakan abnd zuciyar ta ke tsananin so Koda shureim yatashi tafiya da kyar suka rabu da juna , Neesa nata kashesa da kalaman soyayya masu narkadda zuciya Haka dai suka rabu badon ransu yasoba , tana komawa cikin gd takira wayan bakin rai bakin fama wato Rufaida , tana fesa mata zancen takusa mallakan shushunta Bakaramin murna Rufin ta taya Neesa ba tamkar babu komi datake shiryawa a karkashin zuciyanta Kasancewan saty 4 kacal akasa yasa shureim fara duk wani shiri na wannan aure , shidai sudais kallonsa kawai yake yadda yaketa rawan kafa akan wannan auren Sam Aysha saita sake nesanta kanta daga ganinsa, tana iya kokarinta gurin ganin ta danne zuciyanta ,bata nuna wani damuwa ba momy da yusrah zuwa su ummanta suna iya kokarin su wajen ganin sun kwantarwa Ayshat din da hnkl Koda wasa shushu bai taba sanarma Aysha zancen saka ranan aurensa da Aneesa ba, Hidimansa kawai yakeyi , to inama suka sanya juna a ido bare har imma zai sanar matan ne yasanar matan Ana saura 2 weeks bikin ne Aysha ta tashi tanason zuwa gd , domin tunda tai aure bata jeba sai dai suyita waya yaukam hakurinta yakare sota take kawai taji dumin jikin ummanta Byn tagama shiryawa tsaf ne cikin shirin fita sannan tayi deciding turamasa text message cewa ta tafi gd , domin tana ganin kota kirashi ba lallai yadaga wayan ba , domin batama tunanin yanada number dinta Itama yusrah ce tanace dole saitayi mata saving number dinsa awayanta , ace wanta koda wata lalura zata taso saiko gashi ayau hakan tai mata rana Cikin motarta dabata taba tunanin hawanta ba wanda Abbanta yabata , aciki tafita zuwa gd driving takeyi tana cikeda dokin ganin ummanta Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *41* Bakaramin jin dadin ganin Aysha ummah tayiba, domin taga yadda tai kyau abnta kowa yaga Aysha zaiyi tunanin amarcin ne ya amsheta, Jikinta Aysha ta kwanta tana zuba shagwaba , suna hiransu irin na 'ya da uwa wanda suka shaku da juna matuka , Kwantar mata da hnkl ummah tai tayi akan auren shushun da Aneesa , tareda nusar da ita muhimmancin hakury da juriya azaman auren, musamman ayanzu dazasu kasance su biyu dole Ayshan saita yi hakuri, Bata baro gdn ba sai misalin 6 na yamma , tana tukine tana tunanin kota biya ta gaida momy ne, saikuma taga yamma tariga tayi gara ta koma gd domin yimasa girki Tana shiga compound din ta hango motarsa a parking space, hakan yasa tagane yadawo kenan fitowa tayi ta kulle motan tanufi cikin gd Shureim wanda bai jima da shigowa gdn ba , wanka kawai yayi yafito zuwa dining domin yin launch , sai dai wayam yaga dining din babu alamun peter yayi girki Kai tsaye waya yazaro yakirasa yana fadin yasamesa afalo , cikin seconds saiga peter yashigo yana gaida ogan nasa, shureim yadubesa yana fadin"meyasa yau ba'ayi girkiba ? " Peter hnkln sa yatashi tasa mezai sanar da ogan nasa yayi , domin shi baisan cewa madam batayi girki ba ta fita Jin yayi shiru yasa shushun yin mgn ahasale yana fadin "ya ina mgn zakai shiru kana jina ne nace meyasa bakayi girki ba yau " Duk cikin yaren nasara yake masa mgn, peter cikin rawan murya yake fadin"oga aidama madam keyi to yau bansan meya hanata tayiba " Kallon karka rainamin hnkl shushu ya watsa masa kafin yayi mgn cikin fada yake fadin"kana nufin madam itakeyin girki ba breakfast kawai take ba? " Gyada kai peter yayi yana fadin"am very sorry oga itakeyin duk wani girki dakakeci , ban taba yimaka abnci ba saidai gashin kaza wannan nitake sawa, Amma har hadin wannan sob'o drink din madam ce keyi , tayi warning dina akan karna sanar dakai hakan , plxx oga don't tell her nina sanar dakai " Shushu wanda yacika da tsananin mamaki yake kallon Peter , yanzu Aysha hartayi kwarewa afannin girki irin haka , baisan dalilin dayasa amemakon yaji haushi, sai jiyayi ta birgesa wani dadi yaziyarcesa Sallaman peter yayi yana tambayan kansa to ina tafita taje , batare da izininsa ba ranshi shine yaji ya sosu Hakan yasashi zama cikin main parlon yana jiran shigowanta , mgn tane yake dawo masa "kasan dukkaninmu zuciyoyinmu bason juna sukeba " Wani bacin raine yakeji yana taso masa kardai yarinyar nan fita take taje gurin wanda zuciyanta keso, Kirjinsa ne ya buga dakarfin gske ranshi yaji yana kuna , waishin ma yaushe tafara fita bada izininsa ba ? Yana kwance yana huci yaji sallamanta tashigo , sam Aysha bata lura da mutum cikin falon ba hakan yasata kai tsaye hanyar bedroom dinta ta nufa Tana kada car key dinta dake rike ahannunta , Kehh! Zonan kalman dataji kenan muryansa ya bugi dodan kunninta Cikin sauri takai dubanta inda tajiyo amon muryansa , 4 eyes sukayi dashi sai dai yadda taga yanayinsa yasa gabanta faduwa , ahnkl takai falon tareda zama tana fadin "ya shushu barka da dawowa" Wani kallo yawatsa mata yana fadin"daga gdn ubanwa kika fito ? tun yaushe kika fara fita daga cikin gdn nan bada izinina ba,? " Baki sake take kallon sa xuciyanta na bugawa dakarfi cikin sarkewan murya take fadin"ya shushu wlh ban fitaba saida natura ma text cewan zani gd Kuma wlh Allah bantaba fita ko'inaba sai yau ya shureim" Hararan daya watsa matane yasata saurin yin kasa da kanta kafin ya furta"text wato ga d'an iska wanda kikagama rainawa kinfi karfin ki kirani kisanar dani , saidai kituro min text ko to bangani ba Kuma meyahanaki yin abnci kafin kifita tunda kin hana wanda na aje don ya girka ? " Dagowa tayi tana dubansa yadda yawani hada fuska yana watso mata mugun kallo ne , abn yabata dariya har batasan sanda tasaki dariya mai sautiba Kafin ta gimtse dariyan tana fadin"sorry ya shushu wlh mantawa nayi sbd dokin ganin ummah, kuma wlh kaduba wayanka naturo text kafin infita , amma kayafemin idn na bata ma rai " Kallonta yakeyi yadda take fitar da words din cikin shagwaba, gaba daya tawani narke fuska , sake daure fuska yayi yana fadin"shut up sai aukin bada hakury wannan yazama first and last dazaki sake fita bakisanar dani ba Right? " Gyada kai tayi tana fadin"Allah yahuci zuciyanka ya shushu bari insauri in maka abncin sorry" Binta kawai yayi da ido batare da yasake cewa uffan ba , sai dai mamakin kansa yake mezaisa yadamu kansa donta fita bada izininsa ba, shidai yasan basonta yakeba bare yace yana kishintane , to amma meyasa yaji duk ransa yabaci ? Yana nan kwance yana kallo har Aysha ta fito ta wuci kitchen , abu mai sauki ta girka masa jallof din sphagetti tadafa, wanda yaji vegetables da sai tadafa egg guda 2 Lemun zobon da already tadafa dayawa ta aje cikin frige, shita dakko tahada masa su flavour da sugar ta juye cikin jug tanufi falon domin kai masa Ya shushu ga abncin nagama ta fadi tana mai aje masa , kallon abncin yayi yadan tabe baki kafin yatashi zaune yana binta da kallo Yanzu tana sanye cikin wata doguwar rigane, wanda yakama jikinta roba ce rigan hakan yasa rigan yabi yadameta suranta yafito waje Kokarin tashi take tabar falon yayi saurin tsaida ita takoma tazauna , Kaman daga sama taji yace"meyasa kika hana Peter yin girki? " Kallonsa tayi idanunsa fes akanta suke hakan yasata dauke kai tana fadin"ya shushu sbd bana sha'awan mijina yaci abncin da bani nagirka ba, wannan shine kawai amma kayi hakury idn hakan bai maka ba" Yadade baisake cewa komiba yana juya mgn aransa, meyasa yarinyar komi zatayi tana yinsane cikin sanyi , gashi ya lura tana da saukin kai sosai Abncin yakeci yana sake yabawa yauma saiyaji yasake jin dadin abncin fiyeda kullum , tabe fuska yayi don bayason ta fahimci wai dadin abncin yakeji Kafin ya furta "alryt tunda kinga zaki iya wahala aishikenan nibanda prob tunda balaifi kinfara iya girkin , yakai karshen mgn yana wani sake gimtse fuska Shiru tayi batasake cewa uffan ba harsuka dauki tsayin mintuna , Yana ta cin abncin har yakare , yasha zobon sosai kafin ya aje cup din Yana sauke manyan idanunsa akanta , wanda gaba daya Ayshan ta maida hnkln ta kan TV ne dake kunne Aysha inafata zaki tayani murna bikina da Aneesa yau saura 2 weeks nasan kinsani duk da abakina yakamata kifara ji am very sorry bansanar dakeba dawury ba Kaman saukan aradu haka Aysha taji mgn hakan yasa ta sanya idanunta cikin nasa, Batace uffanba illah kallonsa data cigaba dayi , xuciyanta na kuna tarasa dalilin dayasa ya shushu ke sha'awan yaga yaci mata fuska, Daurewa tayi ta kakalo smiling tana fadin" Allah yasanya alkhairy ya shushu ya hada kanmu " Ameen ya furta yana kokarin karantan yanayin data shiga , saidai irin smiling din datake saki yasa yakasa fahimtar yanayin da take ciki Cigaba yayi da fadin"nacema momy zaa hada muku lefe d same dana Neesa , tace no abaki kudin kawai miye ra'ayinki akan hakan? " Wani murmushin tasakeyi wanda har saida dimple dinta ya lotsa kafin ta furta"aini ya shushu duk abnd momy tace hakan yayimin , kumama duka yaushe akayi min nawa kawai kabarshi " Kallonta yayi yadan tabe baki yana fadin"zadai abaki kudin kaman yadda momy tace sannan kisanar dani idn kina bukatan wani abu " Bana bukatan komi daya wuce Allah yabamu zaman lfy da fahimtar juna, ina tayaka murna nashigowan na shigowan muradin ranka , Allah yabaka ikon kamanta adalci atsakanin mu ya shureim" Takai karshen mgn muryanta narawa zuciyanta gaba daya yakarye, so da kaunar sa kesake kassara ilahirin xuciya da gangar jikinta , tanajin son shushun nakaruwa kullum ne cikin zuciyanta , Jin yadda muryanta kerawa yasake bashi daman tsareta da manyan idanunsa, sai dai karon farko daya ji wani mugun tausayinta yaxiyarci zuciyansa, Tabbas Aysha she's innocent tana da sanyin hali da biyayya , sai dai yarasa meyasa bayajin soyayyar ta cikin zuciyansa Cikin sanyin jiki yake fadin"kiyi hakury Ayshat kaman yadda kika fadi abaya kaddarace yahada aurenmu har muke zaune guri guda Inaso kidauka yanzuma kaddarace zai hadaki zama da Aneesa, Kiyi hakury kitayani son abnd nakeso hakan shizaisa naji dadin kamanta adalci azaman dazamuyi Ki rike girmanki babu ruwanki da ita , nasan Neesa zata biki matukar kin kama girmanki , " Murmushi tayi mai ciwo kafin tayi namijin kokary gurin aro jarumta gurin hada kalaman dazatayi anfani dasu Domin alokacin jitakeyi tamkar ta rushe da kuka kozata sami sassaucin abnd takeji cikin zuciyanta , Sai dai batason yafahimci gazawanta hakan yasata yin karfin halin fadin "Karka damu ya shushu indai daga bangarena ne bazaka taba samin matsalaba , amatsayinka na yayana kuma miji agareni , zan yi iya kokarina wajen ganin natayaka son abnd kakeso " Tana kare mgn tamike batareda tajira jin mezai kuma fadiba , domin idn tacigaba dazama tabbas zuciyanta zata gaza boye bacin ran datake ciki Bisa gado ta zube tana kuka natausayin kanta, azaban sonsa da tsananin kishinsa yasa zuciyanta yai mata nauyi sosai Ta dade tana jinyan yadda zuciyanta kemata zafi har aka kira magrib sannan ta iya tashi tayi sallah Byn ta idar ta dade tana adduar Allah yadanne zuciyanta yabata hakury da juriya , akan duk abnd zataji kota gani nabacin rai , yakuma bata gurbi azuciyan shureim din yasota koda kwatan yadda yakeson Neesan ne Ranan bacci da kyar yayi nasaran sace Aysha awannan dare , bata tabbatar da cewa tana mutuwar kaunar sa da tsananin kishinsa ba sai ayanxu dayake shirin shigo da Neesa Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *42* Cikin satyn aka kai lefen Aneesa wanda aka narka dukiya gurin hadashi , yayinda Ayshat momy ta damka mata yawan kudin da aka hada lefen cikin account dinta Ita da kanta tasa aka farawa Ayshat sabon gyaran jiki , banda abubuwa masu muhimmanci datake aiko mata dasu , sai dai Ayshat ta tattara ta aje su gefe guda kurum Shureim gaba daya yahana kansa sukuni bakaramin dokin wannan bikin yakeba , duk abnd Neesa ta bukata dubling kudin yake yatura , burinshi bai wuce ace yauga Neesa cikin gdn saba *********** A kaduna kuwa karkuso kuyi tozali da Amarya Aneesa , wanda gaba daya tasauya tai wani irin kyau naban mamaki , sbd gyaran bikin dake aiki afatarta Zaune suke da wasu frnds dinta wanda sukai skull tare , ana shirya wasu abubuwan na hidiman biki Isowan hamshakiya Rufaida cikin dakin yasa kallo yakoma kanta , tana sanyene cikin bakar abaya wacce kana kallo kasan kudi yayi kuka kafin amallaketa Da gudu Neesa takai mata runguma tana mata oyoyo , domin rabonsu da juna 2 weeks kenan , Rufaidan tayi tafiya da mum dinsu zuwa umrah Dawowanta kenan adaren jiya hakan yasa yau tayi diran mikiya , domin ganin yadda shirin bikin babyn nata ketafiya Kallon Aneesan takeyi up and down tana yaba gyaran da jikinta yasamu , tayi mata kyau ba kdan ba nan da nan sha'awarta yacika zuciyanta Tareda dajin tsanan shushu nasake mamaye cikin zuciyanta , murmushi tasakarwa Neesa tana fadin"bakin rai kinga yadda kika sauya kuwa lallai wannan guy din zai kwashi gara " Takarishe mgn tana shekewa dawani irin dariya kafin tadire katuwar jakan dake hannunta , wanda yake shake da kaya mallakin Neesa mussamman tsarabanta ne na umrah Sosai aka shiga tsare -tsaren yadda bikin yakamata yakayatar , kafin Aneesan sufita da Rufaida zuwa kasuwa domin sayayyar wasu kayan Akan hanyansu ne Rufaida kesanar da Neesa son zuwanta Abuja , domin akwai abu mai muhimmancin dazai kaita , zakuma takarbo dinkunan dazasu saka aranan bikin , wanda ta tura kayan gurin Taylor dinta dake mata dinkuna Ranan Friday ana saura 8 days bikin ne Rufaida taiwa garin Abuja tsinke , kasancewan ta wacce tasan manya mata da manyan mutane , yasa masauki sai wanda tazaba sai dai tazabi sauka a wani hadaddan hotel ne wanda salman shine yabukaci tayi masauki anan din Domin shikadai tasanarwa zuwanta Abujan, byn tayi wanka ta hutane tasauya kaya zuwa English wears masu azaban kyau Shigane tayishi narashin mutunci da fallasa sura , xama tayi tareda daukan phone dinta number din shureim aji tayi dialing , wanda ta dade da danashi cikin wayanta Yayi ringing har sau 3 sai yana gaf da tsinkewa sannan yadaga wayan, muryansa mai shegen dadine yadaki kunnuwanta cikin mgn sa mai cikeda kasaita-kasaita Kashe murya tayi tana gabatar masa da kanta da fadin"sunana Rufaida from kd tanataso takanas ne domin mutattauna wata mihimmiyar mgn " Banjime shureim din yake sanar mata illah dan karamin dariya da Rufin tayi, tana fadin"karka damu shushu nidai ina bukatar turomin da address na gurin daxamu hadu " Bata dau dogon lokaciba ta kashe wayan tanamai tuntsurewa da wani dariya , kafin tayi dialing number din salman tana sanar dashi isowanta Washagary around 11am Rufaida ce ketakawa cikin haraban hotel din zuwa wajen compound din, tana sanyene cikin wasu rigada skat Nawani hadadden material dinkine na rashin mutunci akaima kayan , wanda sukai asalin kama jikinta babu komi data rufe jikinta dashi illah karamin veil data yafa yarufe kanta Kai tsaye motanta tanufa wanda ita kadaice ta tuko kanta xuwa Abuja , shiga tayi taima motan key tana fita daga haraban hotel din Idanunta na sanye cikin bakin eyes glass ne wanda ya amsheta yai mata kyau , bata dauki dogon lokaciba ta iso guess house din Alhaji shu'aib , wanda nan shushun yabata address din Maigadi yabude mata gate tashige byn tayi parking ne , tasanar dashi isowanta dakanshi yaimata jagora zuwa falon kasa Saidai tunda yadora ido akanta yarasa inda yataba ganin fuskan, domin tunda suka hadu a mangal farkon haduwansa da Neesa baisake saka Rufaida a idanunsa saiko yau Xama tayi tana karemasa kallo yana sanye cikin kananan kayane , wanda suka fito da asalin kyawunsa , fadi take axuciyanta dole ma Neesa ta mato akansa domin sai yau tasake gasgata gayen yahadu karshe Dubanta yayi yana fadin "Rufaida ko ina fata lfy kikai takanas tundaga kd kika bukaci ganina? " Murmushi tayi tana dubansa cikin ido take fadin"lfy qalau angon nan da one week takare mgn tana wani makirin murmushi" Kafin takai hannu kan jakarta ta fiddoh wayanta , mika masa tayi byn ta latso pic din Aneesa tana fadin "kasan wannan fuskar ai ? " Shureim wanda yadora ido kan pic din pretty dinsa , wanda ganin yanayin da aka dauki pic din yai masifar daga hnkln sa,tabbas fuskar Aneesan ce babu kokonto , sai dai yanayin datake ciki a pic dinne yasashi kasa gasgata itadince kuwa Domin daga ita sai bra da pant aka dauketa pic din tana kwance , ga murmushi nan afuskanta yanayin da aka dauki pic zai tabbatar da badashirin wanda aka dauka akayi snaping ba Cikin sauri yamaida idanunsa akan Rufaida wacce ta tsaresa danata idanun, kafin yakai ga mgn ta tari numfashinsa da fadin "Shureim nasani bakinka cike yake da tarin tambayoyi gameda abnd idanunka suka gane maka, kaman yadda nasan zuciyanka bazai taba gasgata abnd kagani ba , domin kana ma Neesa wani kallo na kintsatstsiya kuma ustaziya Wanda wannan shine kuskuren daka fara tafkawa shushu, Sai dai inaso insake jaddada maka cewa pic din dakake gani , Aneesa ce dai taka daka sani kake kuma shirin aure nan da sati 1 mai zuwa Nasani bakasan cikakkiyar kowaye Neesa ba , domin ta boye maka asalin waye ita , Aneesa bakowa bace face 'yar lesbian kake shirin aure " Wani hadadden zufane yashiga ketowa shureim , lokaci guda yake nunata da yatsa yana fadin"ke karki sanar dani zancen banza Aneesa bazata taba aikata irin wannan kazantaccen barnan dakike kokarin yimata zakafiba Don haka idn kinzo donki bata mata sunane tokin yi babban kuskure domin soyayyan Neesa yariga yayi nisa cikin zuciyata " Wani irin dariya ne Rufaida tasaki tana fadin"ungo kalli nan shureim aji tana sake mika masa wayanta akaro na 2 " Wannan karon vedio ne wanda sam Aneesa batasan andaukeshi ba , manne sukeda da juna itada Neesa suna taba jikin juna babu sutura ajikinsu Saurin rintse idanunsa yayi sakamakon ganin tabbas itadince dai babu kokwanto , hannu tamika ta amshi wayan tana sake karantar tsantsan tashin hnkln da shureim keciki Number din Aneesa tayi dialing bugu 2 tadaga wayan , a hands free tabude wayan tana fadin"bakin rai" Muryan Neesa ce ya doki kunnin shushu daya tsurawa Rufaida idanu wacce ke komi cikin isa da gadara, babu alamun tsoro ko kadan acikin idanunta Neesan kefadin"bakin fama nayi missing dinki aminiya kintafi kinbarni munata hidima babu ke , ina fatadai zaki dawo agoben kaman yadda kikace" Rufaida ce ta amsa dafadin "karki damu baby na ina fata idn nadawo zaa barni namori gyaran jikin da akawa ango domin muyi naban kwana , rabon muda muji dumin juna fa tunkafin nayi tafiya , wlh inacikin tsananin bukatanki xumata" Aneesa ce ta kwashe da dariya tana fadin "haba dai aminiya ai wannan gyaran jikin na my shushune shikadai , bana fatan abnd zai rabi wannan jikin har akaini gdn angona" Tsuke fuska Rufaida tayi tamkar tana gaban Neesa dinne take fadin"ok har zaki fara juyan baya tunkafin ma kishiga gdn nasa ? Haba babyna yakamata kibarni na mori jikinki koda na 2 days ne domin inkashe kwadayin ki dake addabar zuciyata Gsky zanyi mising din lallausar fatarki my bakin rai kikulamin da kanki nida angonki sai na dawo " To shikenan my surgar saikin dawo Aneesa tafadi tana kashe wayanta Duban shureim Rufaida tayi wannan karon gaba daya idanunsa har sun juye , sun koma jajazir alamun yana cikin tashin hnkl da rudani Tabbas nisan sa ce kuma wayan datayi da Rufaida ayanxu yasake , gasgata cewa akwai alaka mai karfin gske atsakaninsu Mgn da Rufaida keyi yadoki kunnuwansa inda take fadin"shureim Neesa yarinya tace wacce nina fara bata budurcinta ta wannan hanyar ta lesbian Shekaranmu 4 kenan muna aikata wannan harkan a BOYE, wanda ko kadan babu wanda yasan da hakan , mutane da dama sukanyi mamakin tsananin shakuwarmu da Neesa , ciki kuwa harda iyayenmu domin har yau sunkasa gano muna aikata LAIFIN BOYE Ina sonta shureim ina tsananin kishin Neesa , domin duk cikin yarana babu maibina irinta babu wacce take gamsar dani irinta , shiyasa alokacin data sanar dani alakan aure zai shiga tsakaninka da ita naji duk duniya babu Wanda natsana sama dakai Inaso kayi bincike domin gane gskyn abnd nake sanar dakai , idn haryanzu kana kokonto ina so katambayi abokinka salman Adam yafada maka wacece Rufaida kD Nixan tafi Allah yabaku zama lfy da Aneesa inamai tabbatar maka dacewa bakowa xaka auraba illah fanko , wacce mata dayawa suka gama tande romonta xaka kwashi ragowa " Wayanta da jakanta ta kwasa tayi waje tabar shureim dafe dakansa , wanda yake barazanan rabe wa zuwa gd biyu Ahnkl dakin ke juya masa yayinda matsanancin jiri kedibansa daga zaune, Baisan lokacin daya kwanta yadafe saitin zuciyansa dake masa zafi ba , meke shirin faruwa dashine wai ? Anya abnd yafaru gsky ne kodai shirine daga Rufaida donta tarwatsa farin cikin rayuwansa? To amma ai fuskan Neesan sa yagani sannan muryanta yakeji alokacin datake amsa wayan Rufaidan Mekenan meke shirin faruwa ? Ka tambayi abokinka salman Adam wacece Rufaida kd Amon muryan Rufaida yakeji lokacin datake sanar dashi hakan, Cikin sauri ya lalubi wayansa idanunsa dishi -dishi yake gani , haka yayi dialing number din salman Kira yake amma har wayan yatsinke bai dauka ba , sake kira yayi yana gab da tsinkewa ya daga wayan Abnd shushun ya iyafadi kawai shine "kasameni a guess house din dady " Yakashe wayan yanamai lumshe idanunsa , baya fata yacigaba da gasgata abnd idanunsa da kunnuwansa suka jiyemasa Aneesa natsatstsiyace bazata taba aikata wannan mummunan laifin ba , haka zuciyansa kesanar dashi yayinda daya bangaren kesake hasko pic da kuma vedio din daya gani Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *43* Koda salman ya iso guess house din dady yayi mamakin ganin shushu a yanayin daya samesa, Kwance yaganshi hannuwansa duka biyu dafe da kansa , idanunsa sunyi jaxir ga alamun hawaye nan kwance bisa fuskansa, Cikin sauri yakarisa tareda zama kusa da shureim din yana girgizashi yake fadin"gani shushu tashi kasanar dani meke faruwa ne" Ahnkl shureim yadaura idnunsa akan salman cikin shakakkiyar murya yake fadin"salman wacece Rufaida Kd miye alakanta da matar danake shirin aure Aneesa? " Tsuramasa ido salman yayi azuciyansa yana fadin shikenan tafaru takare , kafin yadubi shushu yana fadin"Rufaida bawata bace shushu face cikakkiyar 'yar less kuma karuwa , Rufaida gogaggiyace awannan harkan But amma miye hadin Aneesan ka da Rufaida , kodai zargin dana dade inayi ne yakeson ya tabbata " Shureim yadubi salman yana fadin zargi kaman ya kenan? Ahnkl salman yasanar dashi yadda sukayi da Rufaida akan irin tambayoyin data dinga masa akan shushun, da yadda taki sanar dashi yarinyar da shushun keso , Cikin tsananin tashin hnkl shureim kesake duban salman , zuciyansane ke cigaba da zafi tabbas Aneesa ta yaudareshi , ta cucesa databari yai zurfi cikin kaunarta batareda dayasan itadin 2 face bace Wasu zafafan hawayene ke fita daga idanunsa , hannu salman yasa yadafa kafadunsa yana fadin shureim ina tayaka bakin ciki domin Aneesa tabbas babyn Rufaida ce wacce tazama tamkar da dironta tana tsananin kishinta da kaunarta Duk wanda yake mu'amala da Rufaida ina tabbatar maka dole yasan Aneesa koda abakine , shiyasa taboyemin tunda fari da ace tasanar dani daban barka kayi nisa cikin kaunar ta , amma ayanzu bakin alkalami yariga ya bushe shureim , hakanan zaka aureta tunda kana sonta , kaifata kawai hakan yasa shine silar da Neesa zata shiryu ahannunka Wani kallo da shureim din ke watsa masane yasa jikinsa yin sanyi kafin ya furta"yaeh salman ina son Aneesa amma koda sonta zai zama ajalina bazan aureta amatsayin 'yar lasbian ba Dole kwance duk wata alaka data hadamu akuma warware auren da ake shirin kullawa, natsaneta ayanzu salman natsani Aneesa , Aneesa tayaudareni taci amanata , yakare mgn yana dafa saitin zuciyansa dake masa wani irin zafi Wani irin tsanar Aneesan ne ke kokarin cika zuciyansa , meyasa duk wanda yayi trusting dinsa arayuwa saiya samesa da aikata LAIFIN BOYE? Koda salman yayi kokarin cigaba da mgn hannu shushu yadagamai yana fadin "it's okay salman kana iya tafiya " Ya dade yana jinyar zuciyansa byn tafiyan salman , yau dolene yayiwa kd diran mikiya hakan yasashi kiran line din driver din momy domin sam bazai iya tuki ba Ana kiran la'asar shushu suka shigo garin kaduna , sai da suka tsaya sukai sallah kafin sukarisa gdn su Aneesa Byn sunyi parking ne yadaga waya yakirata yana sanar da ita gayinan cikin compound din gdn su Aneesa wacce alokacin suna zaune da frnds dinta , farin ciki duk yacikata take fadin kai frnds ango ne yayimin zuwan bazata Tana mgn ne tareda mikewa already tariga tafito fes cikin shigan doguwar riga , wanda yakamata babu kwalliya afuskanta amma tasha kyau bakadanba, domin itadin mai kyauce, ga gyaran jikin datake samu wanda yasake fito da kyawun fatarta Sake feshe jikinta tayi da turaruka kafin ta yafa karamin veil wanda yarufe daga kanta zuwa kafadunta Azeeza ta duba daya daga cikin frnds dinta wacce itama duk abokiyar harkace kafin Rufaida tayi kane kane da ita Dubanta tayi tana fadin"zeeza ataimako da drinks wit snacks plxx muna dakin baki tafice fuskanta daukeda smiling Jingine jikin mota ta hangosa sai dai sam fuskansa babu annury ko kadan , haka takarisa tana fadin "my shushu mujeko tana tafiya yana take mata baya har zuwa dakin baki" Zama yayi cikin sofa yana karemata kallo zuciyansa najin matukar tsanarta ayanzu , ga mace har mace amma kyan dan maciji haka yake ayyanawa cikin zuciyansa Itako Neesa sai wannan rawan jiki take tana wani narkewa, ganin yadda fuskansa yake ahade gashi tunda yashigo yakasa furta mata koda kalma guda ne , illah ido dayake binta dashi Da kyar ya fara mgn yana jefo mata tambayan data kada 'yan hanjinta "Aneesa wacece Rufaida kuma miye alakan dake tsakaninki da ita na BOYE? " zuciyanta ne tabuga dakarfin gske nan da nan zufa yashiga keto mata shikenan asirin BOYE zaifito fili kenan Tsawan daya daka matane tareda sake maimaita tambayansa yadawo da Neesa cikin hayyacinta Tuni hawaye sunfara sauka daga cikin idanunta , tana dubansa yadda yake huci yatsareta da manyan idanunsa dasuka sauya launi Dakyar tafara fadin"Rufaida qawatace tun muna level one har kawo yanzu damuke tare cikin aminci da shakuwa , muka zama tamkar 'yan uwa wanda hatta iyayenmu sukanyi alfahari da irin shakuwar dake tsakanin mu Wannan shine kadai alakan dake tsakanina da Rufaida " Bazato taji wani lafiyayyen mari yasauka a kuncinta , kafin cikin tsawa yafara mgn yana fadin"karya kikeyi Aneesa kisanar dani miye asalin alakan da kuke aikatawa a BOYE " Tuni kuka ya kwace mata tana dubansa dafe da kuncinta dataji saukan mari , take fadin "wlh ya shushu balaifi na bane nima kaddarace tajefani cikin harkan , da kuma laifin mahaifina alokacin Kaman yadda nasanar dakai matsalan danayi ta fuskanta da Abba akan cewa sainayi karatu mai zurfi, wanda nisam banida ra'ayin hakan aure nakeso , domin yawan sha'awa danake fama dashi amma mahaifina yadage akan saina cika masa burinsa Wlh ya shushu nayi iyakan kokari wajen kare mutuncin kaina , sai dai tundaga haduwata da Rufaida muna yr 1 second semester , rayuwata tafara sauyawa daga haka harna zama abnd nazama ayanzu Rufaida 'yar gatace wacce take samin sangartawa daga iyayenta , hakan yasa ta taso cikin shagwaba da lalaewa kasancewan ubanta mai dukiyane , Da fari tafara janyoni ajikine da sunan tana so muzama qawaye , kuma indinga taimakonta aharkan karatu domin inada kokari dakuma maida hnkl , Saida qawancenmu yayi nisa nafara gano tanada wani manufa akaina, lokuta da dama tana nuna yawan son hada jikinta dani , ba wuya ta kai hannu tana tabani tun abun baya damuna harna fara mata korafi akan banson Alokacin da Rufaida tagano nimai yawan sha'awace kaman yadda nake yawan mata korafi , ina nuna nifa aure nakeso amma Abba na yaki yafahimci hakan , alokacin Rufaida ta fitomin da true color dinta Watarana muntashi lactures ta bukaci nai mata rakiya xuwa gd , abnka damai son yawo sbd ni Abba na kulle yakemin inba skull ba bana samin fita ko ina , sai in umma ce ta aikeni hakan yasa nabita ganin amotan kantane xamu tafi Wannan rakiyan shine yazamo silan bata duk wata tarbiyan dana samu , Wlh shureim badason raina nafara lesbian ba illah sha'awa datai minyawa ,Abba shiyayi jagora gurin tunxura zuciyanta na aminta da wannan harkan kadai zanyi insamu ina biyan bukatata kuma ina samin nutsuwan yin karatun Ahnkl muka fahimci irinmu muna da yawa afaculty dinmu , hakan yasa ban dau tsawon lokaciba idona yabude nakware cikin wannan harkan , kowa yana son kasancewa tareda ni Kullewanmu da Rufaida muzama bakin rai bakin fama yasamo asaline daga sanda muka gama karatu, bana samin fita sai dai ita takawomin ziyara ahaka zamu kulle kanmu adaki muyi yadda mukeso , Hartakai nima nafara koyan dubarun fita inje gdnsu , domin indai zan ambaci sunanta to cikin ikon Allah Abba zai barni fita byn ya kayyade lokacin dawowata , sbd sanin shakuwan damukai dajuna nida ita Wlh shureim ayanzu ashirye nake nadaina wannan mummunan aikin , domin nima nagaji wlh natuba karka gujeni shushu plxx " Kuka takeyi sosan gske tanama shureim magiya , amma ina gaba daya jiyayi yatsaneta ya kuma tsani mahaifinta daya zama silan jefa cikin wannan halin Bazai iya aurentaba koda kuwa sonta zaiyi ajalinsa ne , gaba daya ayanzu kyamarta yakeyi Kukan datakeyi yanajinsa har cikin jikinsa domin idn yace babu digon sonta ayanzu yayi karya , sai dai bazai bari tausayinta ya rinjayi zuciyansa ba Hakan yasashi kaudakai daga gareta yana fadin"Aneesa bakida wani hujjan dazaisa kijefa kanki cikin irin wannan yanayin ,Aneesa natsaneki banajin koda sonki zai zama ajalina zan amince alikamin aurenki , bazan iya rayuwa da kazamar mace irinki ba Don haka kiyi gaggawan koyan yadda zakiyi rayuwa batareda shureim cikin rayuwanki ba, ayau zansa iyayena sujanye batun auren mu Kuma har abada bazan yafemiki ba Aneesa domin kinyiwa zuciyata mummunan illah, nasoki inasonki Aneesa amma bazan iya auran 'yar lesbian ba " Karan faduwan cup da fashewansane ya kai bnklnsu bakin kofa , inda azeeza ke tsaye cikin tashin hnkl domin tagamajin duk wata tattaunawan daya shiga tsakanin Neesa da shureim din Shushun ne yaraba yafice yana jin zuciyansa na tsakanin zafi , dazai iya tsaga zuciyansa yafitar da son Aneesa tas dayayi hakan kozai samu relief Sai dai yasani har abada zai mutune akwai sauran tabon sonta cikin zuciyansa , meyasa Neesa tafito a Yar lesbian ? Meyasa tazma cikin mutane masu aikata LAIFIN BOYE? Shikansa driver din momy kallonsa yake cikeda damuwa domin yagama karatan uban gidan nasu baya cikin nutsuwansa toko meke faruwa? Acan falon baki kuwa Neesa ke kuka kaman ranta zai fita , azeeza na rungume da ita tana aikin rarrashi, yayinda Neesa kefaman fadin"azeeza kicema shushu yadwo gareni wlh natuba , bazan iya rayuwa babu shureim ba don Allah kuce kada ya fasa aurena Tausayin Neesa Yakama azeeza tabbas bakaramin so takewa shureim ba , kankace kwabo saiga wani zazzabi na neman rufe Aneesan Da kyar azeeza ta iya riketa suka shiga cikin gd cikin tsananin tashin hnkl Ayshat Dansabo lemu棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *44* Umman Aneesa da su azeeza ne tsaye akanta sai xuba musu sambatu take akan shureim, umma hnklnta yai kololuwa gurin tashi domin kanta yagama kullewa da maganganun da Aneesa keyi Duban Azeeza tayi tana fadin "yakamata kimin bayani meyasami Aneesa me shureim din yasanar mata take neman fita daga hayyacinta ? " Tsananin tausayin Aneesa ne yakama Azeeza domin tagama sanin tuggun Rufaida ne , itace take neman rusa auren Aneesa tahanyar fallasa sirrin dake tsakanin su , dama tasani Rufaida bazata taba kyale Aneesa haka kawai ba Batada zabin daya wuce ta warware ma umman Aneesa kullin da aka dade ana boyewa , Ahnkl tasanar da ita BOYAYYEN alakan dake tsakanin Neesa da Rufaida, wanda asanadin tonuwan asirin hakan ne shureim keneman janye batun auren Aneesan wanda ake shirin yi nan da kwanaki 8 kacal Dogon salati umma ta dauka byn tazube kasa tareda rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi , yanzu dama irin abnd 'yarta ke aikatawa a BOYE kenan shiyasa sukai wannan mummunan shakuwan , kai haba shiyasa abn nasu da Rufaida yayi yawa , Wani irin haushin mijinta ke sake turnuke zuciyanta , domin tasani shine silan jefa Aneesa akowani hali , kaico yanxu wagari ya waya ? Amaimakon umma ta rarrashi Aneesa sai tashi tayi tabar musu dakin, komawa nata dakin tayi tana sharan hawaye , yanzu shikenan idn shureim yafasa wannan auren yakenan? Wani irin takaici mahaifin Aneesan zaiyi idn yaji abnd take aikatawa a BOYE? wanda shine silan jefata duk wani hali datake ciki ayanzu , akan banzan kudurinsa na neman duniya Dole Aneesa tashiga wani hali domin ita shaidace akan irin matsanancin soyayyar datake ma shureim aji , bakuma taga laifin sa don zai janye batun aurensa da Neesa ba, domin kowani cikakken namiji mai tarbiya yana burin sama ma yaransa uwa tagari ne Zafafan hawaye kecigaba dakai kawo a idanunta , duk ta kosa Abban Aneesan yadawo domin yaga halin daya jefa Aneesan ciki ********* Shureim koda suka isa Abuja kai tsaye gdn sa yasa aka ajesa , part dinsa yashiga tareda kulle kansa cikin daki Gaba daya zuciyansa da kwakwalwansa suna cikin tsananin rudani , bazai iya auren Aneesa da wannan mummunan tabon ba Kaman yadda bazai iya cire sonta cikin zuciyansa domin , sonta yayima zuciyansa mummunan kamu hakan yasa yakeji zuciyan nasa namasa ciwo , Yasani koyasanar da sudais halin dayake ciki ma ba lallai yaji tausayinsa ba, domin yadade da gane yadda sudais din sam baya raayin aurensa da Neesa , Dolene adaren yau yaje yasami momy domin yasanar da ita yafasa auren Neesa, ya zabi ya zauna da Aysha yakoya ma zuciyansa yadda zai sota Sai yanzu yafara tsanan kansa daya kasa son Ayshat din tunda fari, yamakance akan son Neesa itakadai , ashe itadin takasance mai fuska biyuce Misalin karfe 9 tawuce ya ratso cikin main parlo din , domin yadda yakejin cikinsa na neman dauki Turus yayi alokacin daya daura idanunsa kan Ayshat din wacce ke kwance bisa 3 seater, kallo takeyi bacci ya kwasheta Tana sanye cikin kayan bacci ne riga da wando red , silk ne kayan masu daukan ido sosai, wandon iyakacin sa guiwanta , yayinda rigan tazama 'yar shimice kawai gaba daya takama jikinta Ahnkl yake takawa xuwa gareta har ya isa bakin seater din inda take kwance , tsugunawa yayi yana karewa surarta kallo Idonsa yasauka kan abnd yafi komi saurin daga masa hnkl ajikin mace wato kirjinta, ya dade yana karema kyakykyawar surarta kallo, bazai iya fassara abnd yakeji cikin zuciyansa ba , bcos ayanzu zuciyan nasa nacikeda tsananin tunani da damuwa ne , abnd kawai zai iya fadi shine tayi mai kyau matuka cikin shigan Ganin tana kokarin motsawane yasashi saurin tashi tsaye, jikinsa asanyaye yawuce zuwa dining saidai duk da irin yinwan dake dawainiya dashi , bayajin zai iya cin abu mai nauyi ayanzu Hakan yasa ya isa frige yadauki fura wanda yazama ka'idane kasamesa ajiye , domin shushun baya rabo da shansa Nan cikin parlon yadawo yazauna yana shan furan ahnkl , yana kuma kallon Aysha dake baccinta lakadan 9:30 ya mike domin fita daga gdn kaman yayi karanbanin tada ita taje ta kwanta, sai kuma yafice abnsa Koda ya isa gdn momy yusrah ya tadda kwance tana kallo , sallaman sa ne yasata saurin tashi tana fadin oyoyo ya shushu Ganin yanayinsa sam babu walwala yasata jin babu dadi, ahnkl ta kariso tareda kama hannuwansa tana fadin"yaya shushu lfy nagankawani iri kaman kana cikin damuwa" Sauke idanunsa yayi akanta byn yasake damke hannuwanta , baice komiba illah janta da yayi suka zauna bisa seater, yana kallonta da yanayi na tsantsan damuwa shinfide a fuskansa yake fadin "baby ina momy ko daddy yana gd ne ? " Gyada masa kai tayi alamun eh kafin tadora da fadin"plxx ya shushu meke faruwa bansaba ganinka hakaba fuskanka yabayyana damuwan dake zuciyanka karata" Lumshe idanunsa yayi ya bude yana fadin "yeah baby ina cikin damuwa yusrah na yanke shawaran janye auren Aneesa " Arzane yusrah ke duban shushun kafin tafurta komi muryan momy sukaji tana fadin"akan wani dalili zaka janye aurenta byn kasan kwanaki takwas kadai suka rage" Tana mgn ne tareda zama bisa seater fitowanta kenan daga part din Alhaji shu'aib , taji mgn shushun yadaki kunnuwanta Gaba daya ido suka zubawa momy wacce tahade fuska sam babu alamun wasa, ahnkl ya shushun ya mike ya isa gareta kwantar da kansa yayi bisa kafadunta yana fadin"momy Aneesa ta yaudare da kyawawan dabi'unta wanda suka kasance na bogi ashe tanada mummunan tabo a BOYE Ban taba soba sai akan Neesa itace mace tafarko da zuciyata keso takuma aminta da ita , meyasa zata yaudareni ta rufemin true color dinta ? Wlh momy bazan iya aurenta ayanzu dana gane kowacece itaba " Yakai karshen mgn yana zubda hawaye wanda yasa jikin momy dana yusrah yin sanyi , yusrah takasa tantance farin ciki zatayi dajin janye batun aurensa da Neesa ko me zatayi Momy ce ke fadin "haryanzu son banji wani dalili dazaisa kafasa wannan aurenba wani hali ne kegareta na BOYE? " momy Neesa 'yar lesbian ce taya zan iya auren kazamar mace mai aikata wannan mummunan kazantar? Bazan iyaba momy koda sonta zai zama ajalinane" Sonta bazai zama ajalinka ba son kaman yadda bazaka taba maidamu kananan mutane ba , cewan Alhaji shu'aib kenan dake karisowa cikin falon byn yagamajin duk furucin dasuke tattaunawa Dukkaninsu kallo suka bishi dashi harya karisa zama kusada hajiya kubran dake rungume dakan shushu akafadunta Cigaba da mgn dady yayi yana fadin"kasani shureim kaida kanka ka azazzala akan mgn auren nan , byn munbaka qanwarka mai hnkl da cikakkiyar tarbiya ,babu yadda momyn ku batayi dakai akan hakura da wannan yarinyar ba kanuna ka gwammaci kahada mata 2 duk da kuruciyanka sbd kanuna lallai saikasami cikan burinka Sai ayanxu byn tafiya tayi nisa zakazo mana dazancen banza, 'yar lasbian ba mace bace saika aureta ayadda take kayi jihadin rabata da halin data jefa kanta ciki bawai kazo da zancen afasa aureba " Shureim ji yayi tamkar dady na kwarara masa tafasasshen ruwane akahon zuciyansa, mekenan tirsasashi zaayi ya aureta byn shida yakawota yace yanaso yace baiyi ayanxu dole ? Kallon idanun momy yayi kozatace wani amma shiru tayi , sai yusrah ce tayi karfin halin yin mgn tana fadin"haba dady yakamata aduba mgn sa ina ya shushu ina auren 'yar lesbian wacce tagama saida darajarta atiti, Ni aganina tunda har Allah ya nufesa dagano ko wacece tun ba'ayi , kuma ayanxu yace yajanye dady plxx karku tirsashi mana " Kedallah can kehar kinsan abnd yadace da wanda baidace bane ? Cewan momy kenan kafin ta dora da fadin"shureim kaji da kyau babu batun janye mgn aurenka da Aneesa, kayi hakuri ka aureta kasa aranka cewa zakayi jihadine tamkar yadda mahaifinka zaiyi , Kayi fatan hakan yazama shine silar shiryuwanta , wannan shine abnd nakeso dakai son kaida bakinka kace kanasonta kuma bazaka iya daina kaunarta ba , ashe haryanzu dai zance daya kakeyi kuma hakan na nuna aduk lokacin datazama kamila wannan son zai cigaba da tasiri cikin zuciyanka Don haka inaso ka danne zuciyanka taci darajan son , ka aureta ahakan tashiryu ahannunka kaine zaka saita mata hanyan dakake kaga tabi " Dukkaninsu kallon momy sukeyi suna jinjina maganganunta daya bayan daya , kafin ta dora da fadin "Shureim matukar mahaifinku zai iya jihadin auren karuwa dadironsa , kuma tsaran 'yar cikinsa kai banga dlilin dazaisa ka kasa jihadin auren 'yar lesbian ba Abnd mahaifinka yashukane zaka tayashi girbewa , domin shi Allah babu ruwansa idn yatashi juya lamuransa, ina matukar sonka son inason duk wani abu dazai baka farin ciki Sai dai awannan karon bazan taba goyan byn fasa aurenka da Aneesa ba , domin daga kai har ita babu wanda bashida mummunan tabon da za'a iya dogaro dashi ahanashi aureba Banbancin tabon naku kadai shine Aneesa itatake aikata LAIFIN BOYEN da kanta sabanin kai da mahaifinkane yajanyo maka " Zuwa yanzu momy zuciyanta yafara karyewa har hawaye na zuba afuskanta , Alhaji shu'aib wanda yashiga cikin tsananin rudani da mamakin yadda duk akayi tasan irin fasadin dasuke aikatawa Ya tsura ma hajiya kubran idanu yanaji tamkar kasa yatsage yashige , sbd tsananin kunya da nadama dasuka rufeshi jikinsa yayi wani irin sanyi Gashi yanajin hawayen dake zuba a idanunta na tsananin takaicin daya kunsa mata , tamkar zuban tuwan dalma yakejin yadda hawayen nata kesauka Yusrah ko da shushu kuka sukeyi tamkar kananun yara , wannan shine ake kirada ranan tonan asiry Dady nakokarin yin mgn momy tadakatar dashi tahanyan daga masa hannu tana fadin "Banason jin komi daga gareka dadyn yusrah , nasani zuciyanka na cikin tunanin yadda akayi nasan LAIFUKAN BOYE da kuke aikatawa kaida amininka Alhaji Adam, Naji wannan rufaffen sirrin ne aranan da yaranka suke tattauna mgn tsakaninsu , suna tsara yadda zasu shanye bakin su sukadai batare dasun sanar dani ba , domin kar hnln yatashi Takai dubanta kan shushu tana shafa kansa da haryanzu yake bisa kafadunta yana kuka wiwi Kafin tadora da fadin" alokacin da baby ke kokarin fita zuwa part dinka , wanda atunaninta nida dady mun riga munkwanta Saidai abnd batasaniba shine fitanta yayi daidai da fitowata zuwa kitchen, gilmawan mutum nagani da hijab hakan yasani komawa zuwa dakinta domin intabbatar itadince ta fita , idn ma itadinne to ina zata ? Ganin banganta aroom dintaba yasani biyo bynta , ganin part dinka tanufa saina samu zuciyata dakasa hakury , naji lallai saina biyo bynta Don haka duk abnd kuka tattauna akunnuwana kukayi , nayi alfaharin haihuwanku awannan rana da kukazama masu kaifin hnkl, wanda zasu iya rufe sirrin mahaifinsu su danne bakin cikin dasuke ciki don kucigaba daganin walwalata " Yusrah ce ta taho da gudu tafada jikin momyn suna cigaba da kuka itada shureim din Yayinda momy tarungumesu tana jin tsananin kaunarsu da tausayinsu na kassara zuciyanta Ahnkl dady ya iya mikewa yabar musu falon yana maijin tsananin nadaman abnd sukaita aikatawa, yau gashi yana kunyata agaban yaran cikinsa Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *45* Tsayin mintuna suka dauka rungume jikin momy kafin taci nasaran lallashinsu, maganganu masu kashe jiki da karfafa guiwa shita cigaba dayima shushu hartasamu ta lallabashi yabar gdn Duk iya abnd takeyi tana yinsane cikin dakiya da karfin hali, amma itakadai tasan yadda zuciyanta ke mata ciwo , mussamman ayau data amayar da abnd ke zuciyanta gameda cin amanan da masoyinta mijinta Alhaji shu'aib suke aikatawa Mutumin da suka gina soyayya mai tsafta da birgewa tun kuruciya har zuwa girma, wai shine da aikata irin wadannan laifuka a BOYE yusrah ta tasa har zuwa room dinta saida ta tabbatar ta kwanta kafin tabar dakin , zuciyanta nacigaba dajin tausayin su matuka cikin zuciyanta , musamman shushunta dayabar gdn cikin wani irin yanayi Bedroom dinta ta wuce shirin kwanciya tayi sosai , cikin shigan kayan bacci irin na manyan mata, turaruka masu dadin qamshi tayi anfani dashi wayanta tadauka ta nufi part din Alhaji shu'aib din alokacin da agogo ke buga 11pm nadare Akwance tasamesa bisa makeken gadonsa , ya kura na'uran sanyaya daki , kansa asama yana dafe dashi alamun yayi nisa cikin tunani Ahnkl hajiya kubrah ta taba ta kwanta nesa dashi kadan , tsayin lokaci suka dauka batareda kowa yace da 'dan uwansa komiba , kowa da abnd zuciyansa ke saka masa Alhaji shu'aib wanda qamshin matarsa yacika kafofin hancinsa ne, ya kai dubansa kanta tareda kura mata idanu kafin yayi karfin halin fadin "Kubrah kiyi hakury! Kiyi hakury! Tabbas wannan kalman itace kadai zan fara furta miki kafin innemi yafiyanki daki yafemin laifin dana aikata , duk da cewa tsakanina da mahalicci nane tabbas naci amanan ki kubrah, nakuma ci amanan soyayyan damuka ginata tsayin shekaru Sannan inaso kisani gameda mgn maryama wlh Allah idn har aurenta zai jefaki da yarana cikin matsala , ashirya nake nabijirema hakan domin ayanxu farin cikinki danasu shine kadai abnd nake buri Yakarishe mgn yana kallon yadda hawaye kesauka a idanunta " Cikin karfin hali momy tafara mgn tana fadin"hakika dadyn yusrah idn nace banajin zafinka azuciyata nayi karya , domin dole abnd kadade kanayi a BOYE yaimin ciwo Meyasa kazabi hanya masu muni gurin aikata LAIFIN BOYE, da ace baka tuba da wancan mummunan fasadin dakuka rika aikatawaba tabbas dabazan iya yafemaka ba , sai dai ayanxuma kuna cikin masifa domin duk wanda yazabi xina tazama abokiyar rayuwansa tabbas yana cikin musiba babba, Meyasa baka zabi cika sunnan ma'aiki kayi mata uku muzama hudu yafimin , akan wannan bannar dakuka zabi aikawa Kasani inasonka ina kishinka bantaba burin watarana tazo wacce zata raba soyayya , dazaman hakury da muka gina juna akai tsayin shekaruba Sai dai ayau inamai sanar dakai ashirye nake ka auro mata 3 matukar hakan zai zama silar rabaka da zina Don haka mgn kajanye auren maryam baitasoba , nabaka goyan baya kuma tana da nata hujjan natsayawa kaida fata saika aureta, domin kaika fara bata budurcinta Abu daya nakeso kamin shine kada kabude hanyar da mutuncina zai zube akan aurenka da ita , domin zan kalli maryama amatsayin yusrh ne wanda nahaifa , don haka bana tunanin nizan iya bude kafan da 'yar cikina zata rainani Sai dai daga bangarenka domin ayanxu zaka auro karamar yarinya nikuma na kwan biyu , Plxx dadyn yusrah ka kare mutuncina a idanunta wannan kadai zaisa nacigaba da danne zuciyanta , domin farin cikin yarana Takare mgn tana mai zubda hawaye masu zafin gske , " Ahnkl dadyn ya rungumeta yana lallashi , har saida kunya yarufe Dansabo lol Yarasa dawani baki zai yabi halacci irin na hajiya kubrah , bai taba tunanin momy zatayi saurin yafe masa harta bashi goyan bayan aurenshi da maryama cikin sauri ba Da wannan daman yasamu yadinga rarrashinta , yana kanbama ta tareda sa mata albarka har saida yatabbatar zuciyanta tayi laushin gske Awannan daren Dady suntuno da soyayyan kuruciyace , inda yadinga fadamata kalaman dayasan suna tasiri cikin zuciyanta kwarai idn yafadesu abaya Shushu kuwa alokacin dayabar gdn tafiya kawai yake bisa titi , amma maganganun momy keyawo cikin kwanyansa tareda sake jefa zuciyansa cikin tsananin rudani Yanzu ana nufin dole ya aury Neesa byn yagama sanin kazantacciyan rayuwan datayi da Rufaida , meyasa momy zataimai haka meyasa dady ya aikata abnd ya aikata Baya sanin sadda hawaye ke sintiri bisa fuskansa, saidai kawai yaji duminsu zuciyansa zafi takeyi sosai yana bukatan mai rarrashinsa Koda ya isa gdn anan main parlo ya sake tadda Ayshan kwance har zuwa lokacin bacci takeyi Wannan karon turban din data sa akanta yafita gashinta ne mai tsananin baki da laushi awaje, banda sheki da daukan ido babu abnd yakeyi Ya dade atsaye idanunsa akanta ganin dare yayi yasashi yanke shawaran tashinta taje ta kwanta, Ahnkl Yakarisa gareta tareda kai hannu yashafi fuskanta , motsi tayi tareda gyara kwanciyanta zuwa rigingine Wani irin shock ne yaziryarcesa ganin yadda kirjinta suka tsole idanunsa , bugun zuciyansa ne yacanza launi sake kai hannu yayi ya shafi kirjinta wanda yakasa daurewa da kallonsu batareda daya taba kaman yadda zuciyansa ke kwadaitar dashiba Cikin bacci Aysha keji ana shafata ahnkl take bude ido , harta budesu gaba daya qamshin data shakane yasata saurin ware manyan idanunta akansa Da sauri ta tashi zaune tana zare idanu sai alokacin tagane aparlo take , mikewa tayi da sauri tana kokarin daukan wayanta dake kusa da shushu wanda yasaki baki yana karewa jikinta kallo Da kyar ya iya wayancewa yana fadin "sorry dama tashinki zanyi kije kikwanta " Jin yadda yayi mgn muryansa asanyaye yasa Ayshat duban fuskansa, ganin yadda idanunsa sukai ja ga alamun hawaye nan yasa jikinta daukan rawa Hnklnta yatashi ahnkl takoma ta zauna tana fadin "lfy ya shushu? " Shima idanunsa nakanta yake fadin"jeki kwanta Aysha lfy lau babu komi " Sam kin tashi tayi saima sake narke murya tayi tana fadin"ya shushu kayi hakury kasanar dani damuwanka duk dacewa banida matsayin daya zama dole nasani , sai dai jikina yabani akwai wani abu kuma fuskanka yabayya halin da zuciyanka keciki " Idn matsala irinta rannan ce kasanar dani nimatarka ce ya shureim, dakakeda hakki akanta zan iya taimaka maka wajen rage damuwanka , plzzz kasanar dani meke damunka? Takare mgn tana tsaresa da idanunta" Kallonta yakeyi yanaji zafin da zuciyansa keyi yana raguwa, cikin murya can kasa yake fadin "Aysha ina cikin matsananciya damuwa wanda bazaki iya fiddani cikiba ,domin zuciyata itace tafara min lahani gurin makancewa akan son abnd bata dace dani ba Ayshat inaso afasa aurena da Aneesa amma momy tadage akan saina aureta ita da dady , duk dacewa nasanar dasu ayanxu Aneesa bata dace daniba Plxx Aysha momy tanaji dake nasani idn kika bata shawaran janye batun aurena da Neesa watakila zata iya amincewa Yakare mgn sabbin hawaye nafita daga idanunsa , wanda hakan yasake jefa Ayshan cikin tashin hnkl Jikinta ke rawa alokaci guda kirjinta ke tsananin bugawa, kantane ya kulle da kalamansa afasa aurensa da Neesa wacce ake ikirari duk duniyace itace macen datai nasaran sace zuciyansa, tayi kane -kane ta yadda tahanata samin gurbi azuciyan shushun Tomeke shirin faruwane wani abune yagano akan Neesa wanda yake ambaton batadace dashi ayanxu ba ? *Wannan shafin* *sadaukarwa ce ga daukacin masoyana masu kaunar wannan buk Nawa mai suna LAIFIN BOYE, ina jin dadin yadda kuke bibiyan littafaina tareda bani kwarin *guiwa domin isar da sakona, ngd Allah yabar so da kauna* *Aysha Dansabo* *kecewa I hrt u oll* 閴傦拷 Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *46* Kallonsa takeyi cikin ido tana fadin"ya shushu kasan abnd bakinka kefada kuwa? Afasa aurenka da Aneesa fa kake fadi yarinyar da kake jinta cikin zuciyanka, wacce kake ikirarin babu macen daka taba so sai ita , itace kake fadin batadace dakai ba ayanzu Kasanar dani meke faruwa ya shushu domin ka jefani cikin rudani " Aneesa 'yar lesbian ce Aysha kinga sam bamu dace da juna ba, inasonta Aysha inason Neesa saidai bazan iya zaman aure da itaba ayanxu dana gane kowacece ita Kitayani rarrashin momy kada su tirsasani auren Neesa plxx, yakarishe mgn yana sake daura manyan idanunsa akanta Gaba daya jikin Aysha yayi sanyi soyayyan sa da tausayinsa suka sake kama zuciyanta , amaimakon taji farin ciki zai fasa auren wacce take jin tsana da kishinta saita sami zuciyanta dajin tsananin tausayinsa Mgn sa kemata amsa kuwwa cikin kunnuwanta "inasonta Aysha inason Neesa amma bazan iya aurenta ayanxu ba" Ahnkl take dubansa hawaye nazuba daga fuskanta , wanda takasa tantance nafarin cikine kona tausayin shushun nata Kafin tayi karfin halin fara mgn tana fadin"ya shushu bani da hurumin Dazan sanya baki gurin sawa ko hana aurenka da Abnd zuciyanka ke tsananin so Aganini idn har momy zata dage akan cewa saika aury Aneesa , toni banida hurumin dazance afasa domin momy uwace agaremu , wacce banaji zata iya yanke hukuncin dazai xama cutarwa akanmu Kanason Aneesa ya shushu kuma har ayanzu dakake fatan ajanye aurenku, kana sake jaddada soyayyan da kake mata cikin zuciyanka , Mezai hana ka daure kabawa zuciyanka abnd takeso , kasancewan ta 'yar lesbian ce zai iya zama hujja agareka dazaka fasa aurenta , Amma tunda momy da dady sun goyi byn auren mezai hana kayi biyayya domin bakasan abnd suke nufi da hakanba" Takare mgn kanta akasa yayinda hawaye ke zuba daga idanunta , Shureim wanda yatsareta da idanunsa yanajin zafin yadda itama zata goyi byn su momy , meyasa kowa yakasa fahimtan irin zafin da zuciyansa keyi akan Neesa , meyasa suka kasa gano illan babban laifin da Neesa ke aikatawa a BOYE? Mikewa yayi zai bar mata falon batare dayace komi ba , harya fara tafiya tayi saurin kiran sunansa ya shushu ta furta tana goge hawayen fuskanta Cak yaja yatsaya tareda juyawa yana kallon fuskanta, tambayan kansa yake meyasa take tayashi zubar da hawaye? Aysha sam saita sami kanta dakasa furta koda kalma guda, hakan yasa shushun wucewa part dinsa batare daya sake waiwayanta ba Zuciyansa cike take da tsananin bacin rai da tashin hnkl, tayayama dady da momy zasuyi masa haka? Wata zuciyansa kefadin sbd haryanxu kanajin Aneesa cikin zuciyanka shureim Mgn da Aysha tayi ne yaji yatsaya masa arai , meyasa zata goyi bayan momy ? Tabbas yarinyar bata sonsa kaman yadda tasha fadi , wani azababban bacin raine yaji yaziyarci zuciyansa , taya zaifara kwatanta sonta cikin zuciyansa alhali tayi nisa gurin son wani daban Bai tabajin wani abu maikama da tsantsan kishinta ya ziyarci zuciyansa irin yadda yakeji ayanzu ba , Aysha ko shureim na shigewa tasamu kanta da sakin kuka kozataji sanyi cikin zuciyanta, wani masifaffan sonsa ne kesake mata dabaibayi cikin zuciyanta , Mgn sa kemata yawo a kunni Aneesa 'yar lesbian ce tabbas bata dace da shushun taba , amma meyasa iyayen sa zasu dage akan saiya aureta? Sanin bata da amsar tambayanta yasata mikewa kanta na tsananin sarawa , ta isa daki kwanciya tayi tana jin yadda idanunta ke futar da hawaye amma sam batadamu ta tsaidasu ba Sai yaushene zata sami soyayyan shushu? Taji dadin aure tamkar yadda kowace mace keda burin samu , tabbasa dazata iya yakiceshi shida aurensa datayi hakan kodan zuciyanta tahuta Dukkaninsu sai dai bacci barawone yasacesu awannan dare amma sam basu iya rintsawa ba ******** Kaduna garin gwamna wasa-wasa zazzabi mai zafine yarufe amarya Neesa, dukkanin qawayenta sun kama kansu dama ba kwana sukeba sukanzone sutayata zama da tsaren tsaren yadda bikin zai kasance , dazaran yamma tayi kowacce ke kama kanta Itakadaice kwance sai rawan sanyi takeyi gaba daya zuciyanta nacikin tashin hnkl, meyasa shushu zai gujeta byn yasan soyayyansa tariga tayiwa zuciyanta mummunan illah Tasani babu wacce tashirya tarwatsa farin cikinta sai Rufaida, meyasa zatai mata hakan? Ummah ce tashigo hannunta rikeda plate mai daukeda abnci , zama tayi kusada neesa saidai sam fuskanta babu walwala ko kadan Dubanta tayi yadda duk tafuta hayyacinta alokaci guda , kafin tadauke idonta daga gareta tana fadin"kitashi kici abnci kisha magani domin azeeza tasanar min zazzabi ya rufeki Wannan kukan babu abnd zai miki domin koma meya biyo baya kece kika janyowa kanki , Aneesa meyasa kika zabi bata tarbiyanki ta wannan hanyan? To kinga abnd hakan keshirin haifar miki ko , Aneesa kin cucemu kinci amanan kanki da kanki Nasani mahaifinki shine silar jefaki duk wani dakika tsinci kanki ciki , sai dai kisani hakan bazaima hujjanki dazaki jefa kanki cikin halin da kike ciki ayanxu ba " Kukan Aneesa ke karuwa ahnkl tana sauraren ummah , wutan nadama da danasani ne kesake ruruwa cikin zuciyanta Da tirsasawan umma tadanci abncin kadan tasha paracetamol takoma ta kwanta , wayan shushu takira yafi akirga amma dukkanin line dinsa arufe suke Karfe 10 yawuce Abban Aneesa yashigo gdn , Saida ummah tagabatar masa dakomi na bukata, tana zaune kusadashi yana cin abnci sai dai gaba daya yafahimci umman nacikin damuwa Domin fuskanta yakasa boye hakan sai da yagama tsaf kafin yamaida hnkkn sa akanta yana fadin"lfy ne naga fuskanki na cikin damuwa , kowani abun akeda bukata na hidima ? " Dubansa ummah tayi tana fadin"wani hidima Abban Aneesa bikin da ahalin yanzu ake kokarin fasawa" Takare mgn tana watsamai kallo mai cikeda tsananin takaici Cikin rudu yake fadin "wani irin mgn banzace wannan kike kokarin sanardani, afasa aure kaman ya byn kwanaki takwas kadai suka rage " Sbd shureim yace bazai auri 'yar mad'igo ba wacce aka gama kwakulewa ba , fadin ummah kenan tana goge hawaye masu zafi Cikin tsananin tashin hnkl Abban Aneesa kefadin "kifahimtar dani waye 'yar madigon wacce bazai auraba ? " Bawata bace illah 'yarka Aneesa wanda adalilin dagewanka wajen tahado maka kwalin deegree, ka kagama kore mata samari kanuna bakasan zancen ka aurar da itaba , toga abnd mummunar akidanka yajanyo mana nan , Aneesa sama da shekaru 4 kenan tana aikata wannan kazamar rayuwan a BOYE " zuwa yanzu Abban Aneesa yagama fahimtar inda zancen ummah yadosa, gaba daya zufa ne ke karyo masa , dama abnd take aikatawa a BOYE kenan? Ashe duk xunbula hijabai da dogayen kaya tana fita na yaudarace , meyasa Aneesa tazabi bata tarbiyan daya gina ta akai ? Baisan duk mgn dayake azuci ya fito filiba sai yanzu dayaji ummah na fadin"sbd son zuciyanka Abban Aneesa shiyasa kajefata cikin halin datake ciki, yarinyar nan tasha nuna aureta keso takawo samari ka koresu, to yanzu ga abnd kajanyo nan ahnkl ta warware masa duk irin alakan dake tsakanin Aneesa da Rufaida , Jikinsa yayi sanyi nadama yashigesa tabbas sai Allah yakamashi da laifi akan duk irin abnd Aneesa ke aikatawa a BOYE Mikewa yayi batare da yace uffanba ya fita , kai tsaye dakin Neesa yanufa yatura kofan yashiga Can ya hangota kwance akan bed jin sallaman Abban ta , yasake jefa zuciyanta cikin tsananin tashin hnkl shikenan Abba kasheta zaiyi haka take fadi cikin zuciyanta Wani kukane ya kwace mata tashiga jada baya tana matsawa , yayinda Abban ke sake tinkarota fuskansa ya gama nuna tsananin tashin hnkln dayake ciki Saida takai karshen gado sannan ta takure jikinta guri guda , wanda kecigaba da rawa zuciyanta tamkar zata yo waje sbd tsananin firgici da tashin hnkln datake ciki Idanunta arufe suke ruf sai hawayen dake shatata daga cikinsu , jira kawai takeji taji saukan duka ko shaka daga Abban nata Amma saitaji shiru ahnkl ta bude idanunta ta dora kan Abban wanda ke zaune bakin gado , tallabe da kansa ya tsura mata ido bayako kiftawa Ganin hakan yasa Neesa tasaki sautin kukanta ahnkl amon muryanta cikin kuka suka cika kunnuwansa Da kyar yayi karfin hakin fara mgn yana fadin.................... Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *47* Ahnkl Abban Aneesa kefadin"Aneesa kiyi hakury ayanxu ba lokacin kuka bane, dukkanin mun kasance masu laifi Nayi kuskuren biyewa son zuciyanta gurin tirsasaki kiyi abnd bashi zuciyanki ke muradi ba awancen lokacin Ayau inamai nadaman yin hakan alokacin da nadaman batada wani anfani , nasani sai Allah yakamani da laifi akan duk irin abnd kika aikata Amma kisani kema kinyi babban kuskure gurin jefa kanki cikin kazantacciyar rayuwa , meyasa kika kasa sanar da mahaifiyanki halin dakike ciki , idn ni bakiyi shakuwan dazaki fuskanceni da matsalanki ba? Saikika biyewa son zuciya da shaidanun qawaye kuka fada kazantacciyar rayuwa, ayau gashi aurenda kike da buri da kwadayi akai yana neman rushewa , Adalilin irin rayuwan dakika jefa kanki , Aneesa bazan miki baki ba bakuma zan hukuntaki da mummunan hukunci ba domin fasa auren da ake shirin yi kadai ya isa yazame miki darasi kiyi nadaman kuskuran dakika yi abaya Yakare mgn yana duban yadda take kuka tamkar zata hadiyi zuciya , " Murya asarke Neesa keduban Abban kafin tafara fadin"Abba kayi hakury kayafemin wlh Abba nayi nadaman abnd na aikata , don Allah kada kubari shureim yafasa aurena " Aneesa bamuda wani hurumi nacewa dole ya aureki alhalin yagano bakowa bace ke illah fasika , hurumin ayi ko afasa yana hannunsane shida iyayensa , wannan shine kuskuren dakika fara tafkawa cikin rayuwanki Kin mance cewa kowani namijin kwarai burinsa ya aury kamilan macece ne, meyasa kika bata tarbiyanki Aneesa? Don haka kiyi addua ne kawai idn mijinkine shureim zaidawo gareki adaidaita , idn kuma hakan baisamu ba sai yazama miki darasi inzaki shiryu saiki shiryu , yakare mgn yana mai ficewa daga dakin cikin tsananin nadaman da bacin rai Yayinda Neesa tasaki wani irin kuka mai ban tausayi , tanajin son shureim nasake mamaye zuciyanta , bazata taba iya rayuwa mai inganci idn bata mallaki shushunta ba , haka zuciya da gangar jikinta kesanar mata Wani irin tsanan Rufaida ke rufe zuciyanta , domin tasani itace silar tonuwan asirin duk wani LAIFIN BOYE dasuke aikatawa Meyasa bata bari saita mallaki shushun amatsayin mijiba kafin tafasalla duk wani sirri nasu dasuke aikatawa a BOYE ? batasan iyakan lokacin data dauka tana xubar da hawaye ba kafin wani wahalallan bacci yasaceta, cikeda mafarkai barkatai na shushun nata ******** Aysha ce tagama shiri cikin atamfa zani da rigane wanda suka amshi jikinta , kwalliya sosai taima fuskanta byn tawadata jikinta da turaruka masu sanyin qamshi Sarka da earings tasaka wanda suka sake fito da kyawunta , daurin datayi nazamani ne wanda yadace dashigan datayi Phone dinta tadauka tayi waje tana tunanin kiran yusrah , sai dai koda tagwada kira wayan yusyn akashe take Bangaren dining area din takalla babu alamun antaba komi , alamun ya shushun har yanzu baiga daman fitowa ba kenan ko kuma yafice batare daya karya ba , haka ta ayyana cikin zuciyanta Kwanciya tayi bisa 3 seater tana mai danno wani wa'azi na sheikh isa ali ibrahim pantami, cikin wa'azinsa mai taken ku karanta qur'ani gabannin ashafeshi Tafara sauraron wa'azin kenan taji nocking , amsawa tayi da ashigo jin sallaman Dr sudais ne yasata saurin tashi zaune Harya karisa shigowa falon zama yayi Aysha nagaidasa cikin fara'a da girmamwa Dubanta yayi yana fadin"Amaryan mu ina mutumin ne ni 2 days sam bana samunsa a waya , sai jiya cwthrt Kasanar dani halin da ake ciki akan aurensa da Aneesa Nakira phone dinsa akashe suke shine nace bari ni inzo insamesa har gd , plx fada masa gani nazo " Aysha mikewa tayi ta nufi part dinsa , bedroom dinsa tanufa kai tsaye ga mamakinta ko yana kwance , idanunsa biyu ne sai dai kansa na kallon sama alamu yayi nisa cikin tunani Karisawa tayi ahnkl har kusa dashi taja ta tsaya tana karewa fuskansa kallo, qamshin daya bugi hancinsane yatabbatar masa da cewa itace , hakan yasashi sauke idanunsa akanta yana binta da kallo , tayi masa kyau sosai barinma cute lips dinta daketa shining din janbakin datayi using dashi Ya shushu antashi Lfy Aysha tafadi tana tsaresa da manyan idanunta , kafin tadora dafadin"ya sudais ke jiranka afalo cox yace yayita kiranka a line dinka duka akashe " Kokarin tashi zaune yayi yana fadin"kice yasame anan falona yanzu hadamin ruwan wanka , ki kawomin break fast dina nan " Yakarisa mgn yana sake sanya idanunsa cikin nata , ahnkl tanufi hanyar bathroom din nasa domin cika umurninsa Koda tafito tsaye ta taddashi rabashi sai gajeran wando , kallo daya tai masa tadauke kanta tana fadin "ya shushu ga ruwan can bata jira jin mezaiceba tayi waje abnta, " Bin bynta yayi da kallo kafin yanufi bathroom din domin yin wanka , koda yafito ya tadda tray mai dauke da komi dazaiyi anfani dashi Kadan ya iya cin abncin byn yagama shirya kansa cikin milk shirt long sleeve da gray din wando yayi kyau matuka , sai dai sam fuskansa babu wani cikakken walwala Koda yafito parlon sa baiga sudais cikiba hakan yasashi fitowa main parlo , yasamesa yana kallo shi kadaine zaune cikin falon tuni Aysha ta gudu bedroom dinta Byn ta ajewa sudais kayan motsa baki , qamshin shushun da bai boyuwane yacika parlon, hakan yasa Dr sudais gane isowansa cikin falon Kallon shushun yayi kafin yasaki dariya yana fadin "angon Neesa bada kanka aware yakare mgn cikeda shakiyanci " Wani dogon tsaki shushun yaja yana zama kusada sudai sudais din kafin ya furta"kai wlh baba matsalata dakai kenan " Sudais yadafa kafadunsa yana fadin"kai don iskanci don ka kusa angwancewa da rabin rayuwanka shine zaka kama wayoyi karufe " Damuwan dake kwance fuskan shushun ne tasake bayyana kanta , kafin yadubi sudais yana fadin"Dr nifa fasa wannan auren kawai xa'ai naki sanar dakai komi don nasan karshenta dariya xakai tundakai dan team din Aysha ne" Wannan karonma dariya sosai sudais yayi kafin ya furta"hmm wanekai kace afasa aure ai wlh hakanan zamuje mudauro wannan aure, aini momy da dady sun matukar birgeni Cwthrt tasanar dani komi ai don haka shureim haka nan xaka daure adaura , idn tashigo gdn ka koma meta ke aikatawa saikayi fatan Allah yasa tashiryu , ai auren su Aneesa jihadine musamman kaida kake tsananin sonta , Haba karka badani mana shushun Neesa , nifa dukanku tausayi kuka bani , domin kuna tsananin son junanku aikawai daurewa xakai ka aureta ayadda take " Ya isa hakanan baba dama nasan kaibamai son kaga farin cikina bane, taya muka dace da 'yar less meyasa kowa yake goyan byn aurena da Neesa ne , alokacin dani bana kaunar hakan taya zan yi rayuwa da yarinyar data gama kazantacciyar muamala da jinsin ta mata ? Don Allah sudais katashi katafi idn kazo haddasa min ciwan kaine, " Shureim yakare mgn yana huci ahnkl sudai yake fadin"calm down mutumina kayi hakury shushu abnd nakeso kagane momy tanada gsky ,ita da dady domin haryanxu dakake ikirarin afasa auren, kanasonta shushu ashe kaga gara ayi auren domin tashuryu ahannunka ,kayi fatan kawai hakan yazama silar shiryuwanta , ka kuma datse duk wata alakanta da Rufaida " Ya Dade sosai yana rarrashin abokin nasa kafin subar gdn tare da shushun Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 [9:57AM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 816 253 8316閳ワ拷: *LAIFIN BOYE* *Haske writers* *association* 棣冩寱 Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳 *48* Alhaji shu'aib shida kansa yanemi Abban aneesa Aneesa , yashaida masa cewa acigaba da duk wani shiri rana itayau zaa daura auren babu fashi Hakan yajefa zuciyan Abban Aneesa da ita kanta cikin matsanancin farin ciki, hnkln ummanta ya kwanta aka acigaba da shirin yadda biki zai kasance Sai dai abnd ke matukar daga hnkln Aneesa shine yadda sam bata sake jin duriyan angon nataba, takira wayansa sau yafi akirga amma kullum zancen dayane arufe suke, abnd yasanyayr da guiwanta kenan Domin tasani ayanxu shushu yatsaneta baya kallonta da daraja ko mutunci ko kadan, koya zasuyi zaman auren alhali yasan itadin fankoce ? Wasu zafafan hawayen nadama tace sharewa tasani duk wani gyara dazatai nabanzane domin tana da yakinin budurcinta yagama lalacewa tahanyar banza Batada da abnd zatayi tinkaho dashi a gdn aurenta , bata taba shiga tsananin nadama irin wanda take ciki ayanxu ba Misalin karfe 12 na rana motar Rufaida tayi parking cikin compound din gdn su Aneesa, Sanye take cikin shigan English wears ta suka kama jikinta , gaba daya yau tayi shigane na rashin mutunci , wanda zai tabbatar ma duk wanda yadaura ido akanta cewa itadin babu digon kunya cikin kwayar idanunta Sbd ashirya tazo gdn su Neesa ta yadda zata tari duk wani abu dazai biyo baya , sabanin da datake sanyo bakar abaya tayi shiga namasu mutunci domin boye asalin color dinta Takawa takeyi ahnkl zuwa cikin gdn bakinta cike yake da tsadadden cingum tana tauna, a parlor ta fara cin karo da umman Aneesa tareda wasu frnds dinta Gaigadata tayi cikeda da ladabi kaman yadda tasaba, sai dai daga yanayin da umman kejifanta da wani kallo mai nuna alamun tsana karara akan fuskanta , Rufaida tagane cewa tarkonta yakama kurciya Ko kadan bataji ko gezauba ta nufi hanyar dakin Neesa , tura kofan tayi ahnkl tasanya kanta ciki , Aneesa datake zaune bakin gadon tana kokarin sanya rigan dake hannunta , domin gama shafanta kenan byn tayi wanka Qamshin daya bugi hancinta wanda ko cikin barci ta shakesa tasan mai mallakinsa , yasata duban kofa cikin sauri kirjinta na bugawa da karfin gske Wani shu'umin murmushine rufaidan Rufaida kejifan Aneesa dashi , kafin takarisa shigowa tana aje jakar hannunta Kallon -kallo suka shiga watsawa juna kafin Rufaida takarisa ta dafa kafadun Aneesa tana fadin"babyna wannan kallo haka nasha zaki taho da gudu kitaryeni kina nuna farin cikin dawowata daga Abuja lfy " Wani matsiyacin kallo Aneesa tajefa mata kafin cikin daga sautin muryanta tafara fadin"Rufaida intaryeki ince nataryiwa ? Tinkayi ko karya ? Ko kuwa ince nataryi bakar azzaluma mai kokarin raba sunnan annabi, nayi nadaman tarayyata dake Rufaida Nayi nadaman biyema son zuciyata da hudubanki gurin jefa kaina cikin kazantacciyan rayuwan da ayanxu take neman tarwatsa farin cikina Kinyi nasaran cusa tsanata azuciyan mutumin danake tsananin so Rufaida, amma Alhamdulillh dabakiyi nasaran sashi fasa aurena ba , auren dabakiso adaura ina miki albishirda cewa za'a daurashi , azzaluma raguwan bariki kawai wacce batasan darajan amana da zaman tareba Kafin Aneesa tayi yunkurin sake mgn Rufaida tasauke mata wani lafiyayyen mari , wanda yasata kifawa Hannu tasa tasake dago fuskanta sai dai wannan karon Aneesan ce tayi nasaran saukewa Rufaida nata tafin akunci Cikin muryan kuka take fadin"kinyi kadan kimari fuskanta ban ramaba Rufaida domin kisani babu tsoranki acikin idanuna , ayanxu daidai nake dake kuma kiyi gaggawan fita acikin gdn mu kafin inmiki wulaknci mafi muni " Takarishe mgn cikin hargowa kafin Rufaida tayi yunkurin aiwatar da nufinta na sake marin Aneesa umman Aneesan ta shigo tareda maida kofan tarufe Tana kallonsu yadda kowa ranshi yake iya wuya, kallon Rufaida tayi cikeda tsana tana fadin"Rufaida me kuma kika zo yi inasha kinrigada kingama batawa Aneesa rayuwa , ko kuwa auren dabakiyi nasaran trwatsashi bane kika zo domin wulakntamu cikin mutane ? Kinbani kunya Rufaida kun cuci kanku keda Aneesa da kuka zabi kazantacciyan rayuwa irin wannan, Sai dai inamiki fatan shiriya keda ita , amma kisani abnd kike kokarin aikatawa Aneesa naganin kin rabata da shureim shine kuskuren dazakiyi nakarshe cikin rayuwanki,kada kiyi anfani da gata dakuma arxikin da kikafi Aneesa dashi kice zakici galaba akanta , kisani Allah baya barin zalinci kibar ta taji da mummunan tabon da kukaiwa juna Koda shi kadai ta tsira tahadu da takaicin dabazai taba goguwa axuciyanta dana shureim ba , don Allah ina rokonki dakifita daga rayuwan Aneesa Umma yakare mgn tana hawaye zuciyanta na tsananin zafi , yayinda Rufaida taji jikinta yayi sanyi matuka , tarasa meyasa zuciyanta ke tunzarata lallai saita bata auren shushu da Aneesa Sai dai zuciyanta kan bata amsa da cewa sbd kishin Neesa datakene , domin tana tsananin sonta da kishinta sam bata kaunar ko 'yar uwarta mace tarabeta bare kuma namiji , Tasani aure shine burin Aneesa akowani lokacin wanda arashin yinsane hartayi galaba akanta gurin koyar da ita wannan harkan , babu kuma mahalukin daya mori jikinta tamkar ita , Wanda suka zama tamkar mata da miji tsakanin juna , ahnkl take kallon yadda umma da Neesa ke kuka , tana kuma sake karnto tsananta karara akwayar idanun Neesa Kiyi hakury umma nayi miki alqawarin daga yau zanbar diyarki , tamkar yadda mamaci ke sallama da gdn duniya konima zansami nutsuwan zuciyata , Duk abnd nake aikatawa inayine adalilin so da kuma matsananciyan kishin Aneesa, wacce tazama wani bangare najikina Sai dai yazama dole inbarta tahuta domin tun fil azal ra'ayinmu yasha banban da Aneesa, domin ita tanada burin aure wanda rashin yimata auren yasata fadawa wannan harkan , sabanin ni dabani da wannan ra'ayin burina inyi mu'amala da mata kadai , sai dai inkula namiji domin sha'awah ta wucin gadi Salatin da ummah tadaukane yasa Rufaida gane cewa tamance da wacce take mgn ne Hakan yasata fadin "Ummah kiyi hakury tashi kije zamuyi sallama nakarshe da Aneesa ," Ba musu umma tafice cikin tsananin tashin hnkl , tana mamakin yadda wannan rayuwa tasauya lallai dole kayi taka tsatsan da mutane , dole iyaye sutashi tsaye akan tarbiyan yaransu Neesa ce ta tako ahnkl ta durkusa agaban Rufaida tana rokonta ta fita daga rayuwanta, ta barta da shushun ta kartayi sanadiyyar rabasu , kuka takeyi sosan gske wanda zai tabbatar da irin kaunar datake masa Rufaida ce ta dago kafadunta tana fadin"meyasa kikai saurin yin laushi da auri Aneesa ? Nadauka rashin kunya da tsaurin idanu shine zaisa injanye nufina akanki , kinsani inada hanyoyi da yawa dazan iya tarwatsa rayuwanki dashi inrabaki dashi rabuwa nahar tabada , kinfi kowa sanin idanuna sunfi naki bufewa nafiki gogewa da iya duk wace kalan fitsara dakike tinkahon kinsanshi Don haka kibini asannu Neesa , zanbarki da shushu inkuma raba alakan dake tsakaninmu amma da sharadin sai huta dake natsayin yinin yau domin muyi bankwana Bijirema hakan yana nufin komai zai iya faruwa Aneesa don haka inajiranki a hotel na guri... Nan tagama koro mata address nagurin kafin tadauki jakarta ta fice fuskanta nadauke da murmushi Yayinda Aneesa taxube nan kasan carpet ta rushe dawani irin kuka mai matukar ban tausayi Tanajin wani tsanan Rufaida nasake rufe zuciyanta , yazatayi ta kubuta daga kaidin Rufaida ne wai? Wani sashi nazuciyanta Ke cewa kibita ayadda takeso hakan shizaisa tabarki da masoyinki Kuka takeyi sosan gske yanzu shikenan sai tasake ba Rufaida kanta ayau , kai bazata iyaba bazata kuma yadda tasake aikata wannan kazantar ba To amma idn takifa hakan nufin sake ba Rufaida daman karisa tarwatsa farin cikinta kenan? Kanta yadauki zafi tarasa mafita nan da nan wani hadadden ciwan kai yai nasaran rufeta Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *49* Alhaji shu'aib ne zaune shida Alhaji Adam acikin katon falon Alhaji Adam din a gdnsa , yazone domin su tattauna mgn shushu da kuma mgn auren maryama da zai sanar masa yadda suka kwashe da hajiya kubrah Byn yagama koro masa bayani kaf ne Alhaji Adam din ya dubesa yana fadin"hakika samin mataye nagari irin matan damukayi dace dasu abune mai matukar wahala awannan zamanin shu'aib, shiyasa nake fargaban rana danawa asirin zai tono gaban hajiya safeeya Yacigaba da fadin dama ina matukar son mukasance domin insanar dakai yadda muka kwashe da wannan 'yar iskan yarinyar Afrah , Nan da nan yanayin fuskansa ya sauya zuwa damuwa yacigaba da koroma Alhaji shu'aib duk abnd yafaru aranan da sukayi haduwan karshe da Afrah Yakare mgn yana fadin Afrah ta cuceni tagama da rayuwata , tunda harta iya mallakawa salman dan cikina kanta , wannan wace irin kwamacalace shu'aib , kullum natuna hakan saina samu xuciyata namin ciwo tabbas bariki baiyiba , bai kuma dace damuba ka godewa Allah da hajiya kubrah tabaka goyan byn auren maryama Domin nima babu abnd zai hanani sake aure domin infita daga musiban danake ciki na zina , yakatishe mgn cikin matsananciyr damuwa " Alhaji shu'aib ne kefadin amma dai kayanke duk wata alaka atsakaninku ko? Tabbas Afrah taci amananka duk irin yadda kake bata kulawa saida tayi tarayya da salman , yanzu dawani idanu kuke kallon juna kaidashi , kai kaicho da wannan rayuwa da muka jefa kawunan mu ciki , Wlh ayanxu inamai tsananin nadaman gashi tun ba'akai ko'inaba nafara ganin aya , domin ko auren shushu da wannan tanbadaddiyar yarinyar ya isa ishara, Bantaba sha'awan tarayya da jinsinaba , amma gashi shureim mai tsananin tsantseni ya fada cikin son 'yar madigo dumu -dumu Wlh Alhaji yana tsananin son yarinyar ko ayanxu dayake ikirarrin afasa auren yana fadane domin abun natsananin cin zuciyansa , Idn muka goyi byn sa don tana yar lesbian mu , mu nikuma ubansa akirani dame ? Mazinaci ko wanda yayi harkan raba mata da matasa ana bata rayuwansu , tabbas kubrah batayi karya ba abnd muka shukane zai tayani girbewa , domin duk abnd kayi Allah yasan tahanyar dazai jaraba ka , inajin tausayinsa ina tsananin jin zafin hakan axuciyata sai dai bani da hujjan dazan hana Allah ikonsa Domin kona goyi bayan fasa aurensa bani da hurumin dazan iya raba zuciyansa da kaunarta kaman yadda yake sake nanata har ayanxu yana sonta , abnd ta aikatane kesawa yaji bazai iya aurenta ba Yakai karshen mgn yana jin ciwo tareda da tausayin shureim din mai tsanani nasake rufe zuciyansa " Karan faduwan cup na tangaran da tarwatsewan kayan dake rike hannuwan hajiya safeeya ne yasasu dago kawuna nan su Tare da sauke idanunsu akanta wacce take tsaye hawaye na zuba daga idanunta , kasa sukabi da kallo inda snacks da lemukan data doro bisa tray domin kawo musu suka watse akasa Hakan yatabbatar musu da cewa ta dade atsaye tana sauraren duk abnd suke tattauna wa akai , cikin sauri tajuya tana mai sakin kukan daya kwace mata Jikin Alhaji Adam ne yashiga rawa zufa na keto masa tako ina , mikewa yake shirin yi yabi byn ta Alhaji shu'aib yayi hanzarin riko hannunsa yana fadin"kada kaje Alhaji kabarta zuwa anjima domin koka tinkareta zaka sake tunzura zuciyar tane " Komawa yayi yazauna jikinsa yayi sanyi gawani azaban jin haushin kansa da abnd ya aiakata dake sake makure zuciyansa, Alhaji shu'aib ya dade yana kwantar masa da hnkl da yadda zai kaskantar dakai yanemi yafiyar mata , koya samu tadubesa da idanun rahma kafin yabar gdn yana mamakin yadda Allah keta bankade asirinsu Basu taba kawo zata ziyarci falon adaidai tym din data iso dinba dabasu tattauna mgn acikin gdn bama baki daya , sai dai aikin gama yariga yagama tunda tariga taji dukkanin abnd suka tattauna akai Ya dade yana kaikawo cikin falonsa byn yadawo raka aminin nasa , kafin yayi kundunbalan nufan part din hajiya safeeyan zuciyansa na tsananin bugawa Koda tura kofan zaune yasameta abakin gado ta hada kai da guiwa tana kuka tamkar karamar yarinya Jikinsane yasake yin yanufeta yana mai zama abakin bed din datake zaune , kokarin kama hannunta yayi wanda cikin sauri takwace tareda matsawa can nesa dashi , cikin muryan kuka take fadin"kada ka kuskura kayi gigin sake kai hannuwanka jikina Alhaji, Naji duk irin kazantar da kuke aikatawa wannan wace irin jaraba da musibace dabakuyi tun kunada kuruciyaba saida girma yafara kamaku ? Dama ance barewa bazatai gudu danta yayi rarrafeba , tayaya salman zaidaina lalata yaran mutane byn kaima ka kasance cikin azzaluman bayi , wai ace kaine da aje dadiro daga karshe danka ya kwanta da ita , kaci amanata Adam ka zalinceni kun zalincemu kaida amininka Dama hausawa sunce abokin barawo shima barawo ne , wani irin bakin ciki Aysha zataji idn taji irin kazantar da kuke aikatawa kaida sirikinta ? Hawaye masu tsananin zafi take sharewa kafin taci gaba dafadin , meyasa baka auromin mata uku sunzama kishiyoyina ba da wannan masifan daka jefa kanka ciki ? Wannan karon yakasa daurewa da karfin tsiya yajanyo hannuwanta , ya rikesu gam yana fadin"kiyi hakury kiyafemin safeeya hakika munriga mun tafka babban kuskure , wlh Allah yanzu muna cikin nadaman aikata hakan Kiyafemin tamkar yadda aminiyanki tayafema aminina , juya bayanki gareni shine zai zama hukuncin dazaifi kowani hukunci jefani cikin hadari safeeya kiyafemin plxxx Nayi miki alqawarin bazan sake kallon kowace mace da sunan zinaba face wanda zan auro muyi rayuwa tahanyar sunnah Don Allah kiyafemin kinji matata, yakare mgn ya mai kwantar da kansa akafadunta tamkar wani salman haka yakoma mata Cikin hawaye take sauke idanunta akansa byn tasa hannu ta ture kansa daga kafadunta , cikin murya mai matukar sanyi take fadin "na yafemaka amma kasani idn kacigaba dacin amanata Allah bazai barka ba , Ka auri kowacece matukar yarinyar arxikici zan zauna da ita , amma kataimakeni kadaina zina domin zina babbar fitinace Wanne zanji mijina fasiki d'an cikana shima yakasance fasiki , dafe saitin zuciyanta tayi tanamai jin wani azaban ciwo agurin Kafin tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi , wanda yasa jikin Alhaji Adam sake yin sanyi gausayinta da kuma soyayyan tane yataso baki 1 Duk yadda taso taha nashi hada jikinsa da nata hakan baisamuba, domin rungumeta yayi sosai yana rarrashin ta tareda yimata alqawarin insha Allah yatuba , Yadade rikeda ita yana bata baki tareda neman afuwanta har saida yaji ta tsaida hawayenta sannan ya iya sakinta , yana kallon yadda take sauke ajiyan zuciya akai-akai Dole yaji tausayinta domin yasan abn yayi mata yawa , da halin da salman yajefa kansa ciki zataji koda bakin cikin abnd yayita aikatawa a BOYE ? A hnkl yazame jikinsa yabar dakin domin bata dama zuciyanta yasake yimata sanyi , kaman jira takeyi kuwa yafita ta kwanta hawaye nacigaba da zuba daga idanunta Allah sarki umman Aysha 😭 ************ 4pm na yamma Aneesa ce ke kwance tana tunanin mafita , wayanta ne aketa kira wanda sam takasa dauka barema taga waye mai kiran , Jin karan shigowan sakone yasata janyo wayan ta bude sakon *Inajiranki karki wuce mintina 30 baki isoba* *Aneesa daga Rufaida* Shine abnd taga anrubuta ta dade shiru tana tunanin taje ne kokarta je , zuciyanta tayanke shawarn amsa kiran Rufaida , domin bata da mafitan datake ganin yawuce hakan , tanason shureim bata fatan abnd zai haramta aurensu Ahnkl tamike zuwa bathroom wanka tayi tafito , bawani abu tayiba illah turare data gogawa ajikinta ta xuru doguwar riga baka Hijab tasaka tadauki phone dinta tafito sam babu wanda ya kula da fice wanta , hakan bakaramin dadi yai mata ba Abn hawa tadauki drop har zuwa hotel din da Rufaida kejiran isowanta ciki, tana sauka takira wayanta tana sanar da ita isowanta Bata dauki lokaci mai tsawoba sai ga rufin tafito tai mata jagora zuwa room 34 up stairs , binta kawai Neesa takeyi amma sam zuciyanta babu dadi , gani take tamkar wannan ne karon farko dazata fara aikata harkan Suna shiga Rufaida tayi jifa da fingilwan rigan dake jikinta wanda bayaga shi babu komi ajikinta , itadai Aneesa nazaune shiru dafe da kuncinta Nufota tayi tana fadin"babyna yanaga jikinki asanyaye ne kina neman kibatamin jin dadin danake kwadayin jine , Tana mgn ne tareda kai hannu tana dauke hijab din dake jikin Neesa , dakanta tarabata da kayan jikinta tafara yin duk abnd takeso da jikinta Ganin babu alamun Aneesa zata bata hadin kai tayadda xatasami yadda takeso , yasata watsa mata kallo cikin bacin rai take fadin"baby mekike nufi ne naga baki sarrafani kaman koyaushe ko kinzone kisake tunzura zuciyata ba kiyi abnd zai sanyayata ba ? Wlh matukar baki bani hadin kai munji dadin junaba , ina mai tabbatar miki dacewa zan iya kullami ki sharrin dazai sa kifita zuciyan shureim gabaki daya idn kuma kinada ja bismillah kada kiyi abnd zai faranta min Aneesa batada zabin daya wuce tabada hadin kai , tun 4 suke tare Rufaida bata bar Aneesa ba sai gurin 8pm nadare tasauke ta akofar gd, Koda tashiga ummah natambayanta daga ina shidamata kawai tayi daga gdn su huda take , itama qawartace dasukai islamiya guda hakan yasa umma batasake cewa komiba Aneesa tana isa daki tazauna bakin bed tareda rushewa da kuka, tana jin zafin yadda Rufaida tayi komi yau cikeda mugunta da gadara , domin harwani zafi takeji akasanta sosan gske Bathroom tashiga tayi wanka byn tadade cikin ruwan dumi , hawaye takeyi na tsananin takaici harta kammala ta fito Sallah tayi tadade tana rokon Allah ya yafemata yasa wannan ne nakarshe acikin kazantacciyar laifin da suke aikatawa Kafin ta tashi tanajin kanta namata matsanancin ciwo , abnci ta fita nema wanda kadan ta iyaci tabarshi byn tasha magani ne takoma ta kwanta Tunanin shushu dason jin muryansa kawai takeyi , koda ta gwada kira amsa daya dai ake bata akashe lines din suke , batasan sanda tayi jifa da phone din bisa bed ba Tana tunanin wani irin zama suyi , ta tabbatar yadda sukayi ta tsara yadda zasu gina rayuwansu cikeda soyayya yanzu hakan yazama tarihi , tunda shureim ya tsaneta kyamarta yakeyi Kuka takeyi sosai babu mai rarrashinta har tagaji tayi shiru dan kanta Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 *LAIFIN BOYE* *Haske writers* *association* 💡 Writing by Ayshat Dansabo 🖊 *50* Shirye shirye aka cigaba dayi abangarorin biyu ,babu abnd aka fasa duk dacewa haryau su momy sun rasa gane kan shushu akan wannan mgn auren Dauke kafa yayi tsam daga xuwa gdn momy yayi kwata-kwata , gaba dayama yamaida farm house din dady nan ne gurin yininshi , sai kwanciya bacci kemaida shi gd shima saiya tabbatar kowa yayi bacci Gaba daya Aysha nayin komine cikin sanyin jiki rashin jin shushunta gaba daya ko awayane, yasata fadawa cikin damuwa matuka , duk wani farin ciki da dokin datakeji na mallakan shushun ya dakushe Kana ganin yadda take komi zakasan akwai damuwa atattare da ita , tundaga ranan dasuka rabu da Rufaida bata sake jin duriyanta ba koda awaya naba Aysha kam kullum gdn momy take yini abnta sai yamma take dawowa gd ,wannan umurnin momy ce duk wani damuwa dake cin ranta tana kokarin danne kishinta , tasaki jiki anata hidima da ita tasha gyara dasu kunshi tamkar itace amaryan Sudais shike gudanar da duk wani shiri domin yafitar dasu kunyan abokai , tunda shushun ayanzu bayako kaunar adangantashi da mgn auren Neesa, *AGURGUJE PLZ* rana bata karya domin kuwa ayau saturday ake shirin daura auren shureim da Neesa , sai dai tun safe shushun ke nade bisa bed bashida alamun koda motsawa tun bayan da yasamu yasha ruwan tea kadai yakoma ya kwanta Tunani da damuwa sun masa yawa wannan ranan ada shine ranan dayake mafarkin tazo masa , sai dai gashi ayau ranan ta riskeshi yana cikin damuwa , ji yakeyi tamkar yagudu yabar kasan kozuciyansa zatayi sanyi yasami nutsuwa Sai dai sam lokaci yagama kure masa sam bayaji zai iya halartan daurin auren , gani yake duk inda yashiga nunasa za'adinga amatsayin mijin 'yar lesbian Aysha wacce tasha wanka ta gama hadewa cikin wani hadadden laces, cikin lefenta aka samata shi dinkin riga da skat ne wanda yazauna ajikinga , tamkar don ita aka kera laces din Yusrah dake kusada ita itama taci ado cikin wata gown mai shegen kyau , ta dubi Aysha tana fadin"sai matar ya shushu wannan kyau haka aisaiki sa yakasa zuwa daurin auren" Murmushi Aysha tayi muryanta asanyaye take fadin "waneni ina naga wannan matsayin baby wlh karkiso kiji yadda nakejin faduwar gaba , tun kan ma adaura auren addua kawai nake azuciyata , hmm Allah dai yasa tashigo da alkhairy yusy" Takare mgn tana zama abakin bed byn tagama sanya sarka da dan kunne na gold , nan da nan tasake haskawa banda fitinan nen qamshin dake tashi ajikinta Dafa kafadunta tana fadin "babu komi Aysha insha Allah ki kwantar da hnkln ki kedai kici gaba da yin duk abnd kikeyi karki fasa, saima karawa da zakiyi akan wanda kike masa, yanzune lokacin dazaki kara zage damtse kinunawa duniya kedin jarumace Bakida matsala Aysha shikanshi ya shushu zuwa yanzu dole nasani zuciyansa, yafara nutsuwa dake asannu kuma zai shigo hannu cikin ruwan sanyi Musamman dayasan wacce yake rawan kafan fanko ce zata shigo , kadai kawai kixuba ido kiyi biyayya saiki kwashi 'yan kallo" Murmushi Aysha tayi tana fadin "baki da dama yusrah nibari naje naga koya shirya don tun safe banji duriyansa ba , banaji ko breakfast yayi banda ruwan tea dana gani acup amma baitaba komi dake dining dinba Takare mgn tana mai ficewa yusrah tabita da murmushi , tana kara jin kaunar aminiyan nata , tareda adduan Allah ya karkato da zuciyanta yayanta kan Ayshan yasota fiye da ydda Allah ya jarabci zuciyanta da sonsa Hakuryn Aysha da sanyin halinta kullum kesake birgeta da Ayshan Ahnkl ta tura kofar bedroom din nasa kwance ta ganshi , da alamu idanunsa biyune ma domin kanshi asama yake Rufe kofan tayi tareda karisawa daf da bakin gadon ta zauna , tana fadin" ya shushu " Shiru yayi bashida alamun tanka mata sai dai tun shigowanta qamshinta dake hana hancinsa sukuni yafara cika dakin Saida tasake maimaita kiran sunansa ahnkl sannan ya bude idanunsa akanta , yana karemata kallon kurillah jiyayi bugun zuciyansa nakaruwa ahnkl , bakaramin kyau tayi masa ba uwa uba lallin daya dauki hnkln sa , wanda yazanu radau ahannunta donma idanunsa baisauka kan kafafunta ba inji Dansabo lol Ganin irin kallon dayake mata yasata janye idanunta daga nasa , Inajinki ya furta ahnkl kaman mai koyan mgn Ya shushu gani nayi har 12 na neman wucewa baka fitoba ,ya sudais natama baby complain baka kunna waya ba , shine nace bari inzo ingani ko lfy Takare mgn tana duban fuskansa wanda idanunsa yake yes akanta , tsuke fuskansa yakumayi kafin ya furta "lfy lau nake daurin auren ne bazaniba " Sake ware idanunta tayi akansa tana fadin"haba ya shushu bazaka ba fakace , plxx ya shushu karkayi haka byn kuntara frnds , yaufa ranane da duk wani mai sonka zai tayaka farin cikin Samun cikar burinka Meyasa kakeso kaida kanka kabata ranan ka ka kuma jefa damuwa cikin zuciyan amaryan ka da kafi so fjyeda kowace mace anan duniya Plxx karkayi haka ya shureim bari inhada maka ruwan wanka " Kai tsaye bathroom dinsa tanufa tabarshi baki sake yana mamakin kalamanta, tareda jin zafin yadda kokadan Ayshan bata nuna kishinta akansa , kenan da gske takeyi itama bata sonsa domin ance mai sonka shine ke kishinka Nan da nan yaji zuciyansa namasa zafi , akan idanunsa ta fito hakan yabashi daman sake karewa shiganta kallo har zuwa kafafunta da suka jan lalle Wani ajiyan zuciya yasauke da karfin gske , karisowa tayi tana fadin"ya shushu ga ruwan can nahada kana bukatan wani abune byn hakan? " Harara ya watsa mata wanda saura kadan tasaki dariya amma ta maze , tana sake sanya idanunta cikin nasa dauke kansa yayi yana mikewa tsaye Yanufi hanyar bathroom din har kusa shiga corridor din dazai kaishi bathroom din , ya juyo yana fadin"karki tafi ki fiddomin kayan dazansa marasu nauyi ki ajemin , baby na nan ko? Ya rufe mgn sa da tambayanta hakan" Eh ta furta tana son gimtse dariyan dake taso mata , ganin yadda yake mgn yana wani yatsina fuska tamkar ita takar zomon byn ko rataya ba abataba Dama yasan yadda takeji cikin zuciyanta da yatausaya mata , domin komi tana yinsane cikin matukar karfin hali da boye damuwanta, amma banda azaban kishinsa da kaunarsa babu abnd ke cikeda zuciyanta Mikewa tayi zuwa katon sif din daya mamaye bango guda na dakin , tunda taxuge sif din wani qamshi ya bugi hancinta kayane birjik sahu -sahu kowanne bangarensu daban Bangaren manyan kayan tanufa nan ta zaro wata farar shadda 'yar gske sabuwace kar ga dukkanin alamu cikin wanda yadinka domin sawa arana irin tayau dinne Domin sunfi kala 10 ajere agurin an ajiyesu daban , hula tadauka da yayi matching da zaren da akayi aikin kayan ta ajesu bisa kan gadon Byn ta Ciro singlet da duk wani abu dazai bukata ta aje , zama tayi abakin bed din tana danna wayanta har taji fitowansa Kallo daya tai masa ta maida dubanta kan wayanta, domin rabashi sau towel daya dauro a kugunsa kansa rufe da karami yana goge gashinsa Bata sake kallon inda yakeba sai da taji muryansa yana fadin"bani kayan mana kinzauna kina danna waya " Dubansa tayi da mamaki domin tasan yaga kayan da ta'aje , "ya shushu aiga kayan nan nafito dashi " Aysha tafadi tana kallon idanunsa , sake tamke fuska taga yayi yana fadin"wadannan ne kaya marasa nauyin ? Oya tashi kifita tunda bazaki iya yin abnd nakeso ba" Yakare mgn cikin daga sautin muryansa Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 *LAIFIN BOYE* *_Haske writers*_ *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo 🖊 *51* Kalonsa Aysha keyi tana hango bacin rai kwance afuskansa, batayi mgn ba ko kadan illah rabawa datayi ta wucesa xuwa sif dinsa Wasu english wears sabbi fil taciro masa rigan white anyi layi layi da blue short sleeve hand ne , sai wandon baki aje masa tayi tana kokarin ficewa daga dakin batareda datayi mgn ba Shushu dake harde da hannayensa akirji ya tsura mata manyan idanunsa, yana kallon duk wani motsinta komi nata cikin nutsuwa take yinsa , qamshinta da yanayin shigan datayi gaba daya yagama tabosa, sosai yakejin sa cikin wani yanayi nadaban , ganin da gske takeyi ficewa zatayi yasashi kiran sunanta "Ayshat" Juyowa tayi tasauke idanunta cikin nasa kafin ta amsa da fadin "na'am ya shushu" Zoki kwashemin wadannan kayan daga kan bed kimaidasu inda kika cirosu , abnd shushu yafadi kenan yana kokarin sanya kayan data aje masa Komawa tayi tadau kayan ta mayar ta gabanshi tazo zata wuce , ba zato taji yariko hannunta da sauri ta dago idanunsu suka hadu guri guda Bin yatsunta yayi da kallo wanda suka tsone idanunsa , kafin yafurta"ke harwani kalli kikayi tamkar kece amaryan" Yakare mgn yana sanya kwayar idanunsa cikin nata , murza yatsunta yakeyi ahankali bashida niyyan sakinsu Yayin daya jefa Aysha cikin wani yanayi wani abu takeji yana yawo tundaga tsakar kanta har zuwa yatsun kafafunta Muryanta can kasa take fadin"ya shushu zanje gurin yusy nabarta ita kadai tun dazu" Yadda tayi mgn kawai yakusa sashi dariya domin gaba daya atsorace tayi mgn , tana kokarin kwace hannunta dahar yanzu bai daina murzasu ba Saida yakai bakinsa dabda kunnuwanta qamshinsu yahade dana juna, kafin yafurta"o ita babyn batasan kinzo gurin mijinki bane ki rarrashesa yaje daurin auren kishiyarki, sbd sam bakya kishinsa " Ya kare mgn yana sake shigar da idanunsa cikin nata, gaba daya Aysha jitayi kafafunta na neman kasa daukarta , cikin karfi hali tayi mgn tana fadin"plxx ya shushu kasakemin hannuna zafi nakeji takare mgn tamkar zata rushemaida kuka " Sake mata hannun yayi byn yatamke fuska tamkar bashi yagama furta kalaman dayahi ba , ai Aysha naganin yasaketa tayi hnzarin ficewa da gudu Afalo ta tadda yusrah fuskannan tasha make up sosai tayi kyau abnta , zama tayi kusada ita tana jifanta da smiling , yusrah ce kefadin"ina ya shushun nadauka tare zaku fito " Bata fuska Aysha tayi tana fadawa yusrah yadda suka kwashe dashi , wai bazashi daurin auren bama baki daya Dariya sosai yusrah keyi tana fadin "ikon Allah kaman bada pretty dinsa xaa dauraba amma ya shushu da abn haushi yake , ni wlh haushinsa nakeji na wannan munafurcin dayake , tunda dai haryanzu yana kaunarta cikin zuciyanta to miye anfanin wannan abnd yake aiko kaman a kunnin momy , takare mgn tana kokarin dialing number din momy Aysha fadi take "wlh baby idn kika hadosa da momy babu ruwana " Momy nadauka yusrah ta fadimata gafa ya shushu ko shirin fita baiba wai bazai halarci daura auren ba, momy tace maza takai masa wayan zatayi mgn dashi Babu ko dar yusrah tanufi part dinsa afalo tasamesa ya mike cikin sofa, ga TV nan ya kunna yana kallo Kallo daya yaimata yasake tamke fuskansa, takariso tana gayar dashi banda harara babu abnd yai mata yana dauke kansa, domin haushinsu yakeji yadda suke nuna rashin damuwa da auren da ake shirin daura masa da kazantacciyar yarinyan can Wayanta tamika masa tana fadin ga momy zatayi mgn dakai , karba yayi yakara akunni yana gaida momy Batako tsaya amsa gaisuwanba tarufeshi da fada, tareda bashi umurnin lallai ya shirya zata turo driver dinta ya tukashi zuwa kd, domin kaf su dady dasu Dr sudais sungama tafiya Amsamata kawai yakeyi tamkar zai rushe da ihu don zafin da zuciyansa keyi , tana katse wayan ya dubi yusrah cikin tsawa yake fadin "fita kiban guri munafuka dama zuwan dakikai kenan kasamin ido, ubanwa yasanar da momy ina gd ? " Wayanta kawai tayi nasaran cafkewa daya cillota dashi tafice da gudu , bashida zabin daya wuce mikewa ya shirya , kayan dai da Aysha tafara fito masa dasu shiya saka , yayi masifar yin kyau acikinsu turaruka yasake wadata jikinsa dasu Sai dai sam fuskansa babu walwala ko kadan , saida yusrah tashaida masa isowan driver din sannan ya fito Aysha nazaune anan falon da yusyn ya fito fuskannan tamkar bai taba dariyaba, kallonshi tayi tanajin wani sabon soyayyan sa nasake kanainaye ilahirin zuciyanta, yayi kyau bakadan ba cikin manyan kayan tamkar Karta daina kallonsa Bashida alamun tanka musu yake kokarin ficewa daga falon, har kai bakin kofa yajiyo muryanta mai sanyi da dadin amoh tana fadin "Adawo lfy ya shushu Allah yatsare ya sa adaura a sa'a , Allah yadawo daku lfy " Yadda takare mgn muryanta na rawa yasashi saurin juyowa , yana kallonta itama idanunta nakansa sun dade suna kallon juna , kafin tajanye idanunta wanda hawaye keson taruwa acikinsu Shureim juyawa yayi batare da ya furta koda kalma gudaba, sai dai wani irin tausayinta yakeji akaron farko jin yadda tayi mgn cikin karyewan zuciya , meyasa yarinyar keda sanyin hali da nuna jarumtane ? tabbas yana hango wani lamari cikin kwayar idanunta wanda yakasa fassara kominene shi Harya shiga back seat suka bar cikin gdn yana sake jiyo amon muryanta , da irin kallon dasuka tsare juna dashi wani sashi nazuciyansa na fadin tokodai yarinyar tafara kishinka ne? Saurin karyata zuciyan nasa yayi yana hasko yadda take rokonshi akan yashirya yaje daura auren, kai ina batasonsa datana sonsa bazatayi hakan ba , dole ta nuna kishinsa wani haushine ya turnuke zuciyansa Toshi meyasa yafara damuwa da ita cikin ransa , meyasa yakejin wani feeling nadaban akanta ? Meyasa yafara tausayinta cikin ransa yarasa amsan tambayoyin dake nema su addabi zuciyansa Wayansa da yakashe tsayin kwanaki ya kunna , nan da nan sakonni suka shiga shigowa sam baidamu daya duba ba , illah clearing dinsu da yayi ganin duk rabi daga Neesa ne Har suka isa kd alokacin baifi mintuna 10 suka rage adaura auren ba , wayan sudais yanema wanda ketare da frnds dinsu , yayi kyau tamkar shine shushun sam baiyi yunkurin daga wayan shushunba , domin yagama cika da takaicinsa cikin zuciyansa Karfe 2 daidai aka dauren auren nasu da Aneesa akan sadaki 100k , daganan aka wuce reception kaman yadda aka tsara cikin invitation din Sai agurin suka hade da sudais wanda ketama shushun tsiya , abokanansu nata yashi sai dai sam shushun yaki sakin fuska , shikadai yasan yadda yakeji cikin zuciyansa Abangaren amarya Neesa kuwa taci adoh na kece raini tayi kyau harta gaji , tasaki zuciyanta sai gudanar da shagali sukeyi da frnds dinta , ta danne duk wani damuwa narashin jin shushunta domin batason bata wannan ranan nata Waliman da ummanta ta shirya aka gudanar kafin azarce da shagalin biki har zuwa la'asar , inda aka fara shirin tafiya da amarya Abuja Kokadan Rufaida bata halarci yinin bikin ba sai dai uban kayan data turo driver dasu yakawowa Aneesa, bakaramin kudi takashemata ba hardasu hadaddun kayan mata aciki Sai dai daga umman Neesa har ita Aneesa kayan basu burgesuba , sundai amsane kawai aka ajesu guri guda Byn fada da nasihohi masu matukar kashe jiki da ratsa zuciya da Aneesa ta saurara daga bakin Abban ta da sauran iyayenta , aka fara shirin ficewa da ita daga gdn iyayenta zuwa gdn mijinta , abn kaunarta shureim Abba aji Kuka takeyi mai matukar tsuma zuciyan mai saurare , da kyar aka rabata da jikin ummanta wacce ke jaddada mata tayi biyayya takuma ji tsoron Allah , tazauna da abokiyan xamanta lfy ta kuma girmama iyayensa Haka aka fita da Aneesa inda qawayenta irinsu Azeeza dasu huda suka rufa mata baya , tana kuka tana jin tausayin kanta da irin yadda zata fuskanci angonta amatsayin datake kai ayanzu haka aka dauki hanyan Abuja jikinta gaba daya yayi sanyi , Kowace irin rayuwa zatayi da angon nata wanda ayanzu ta jin lallai yatsaneta ? Itakam akullum sonsa sake ninkuwa sukeyi cikin zuciyanta , da tunane -tunane iri daban azuciyanta suka iso birnin na tarayya inda kai tsaye gdn Alhaji shu'aib Abba Aji aka zarce da ita domin damka amananta ahannun iyayensa, kafin azarce da ita gdn shushun babu abnd zaa gudanar , domin ya soke mgn dinner party din dayaci buri agudanar adah Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *53* Aysha kam tunda tashiga bedroom dinta kayan jikinta tashiga cirewa, tana sauraron yusrah dake kwance tana waya da Dr sudais Rigan baccine mara nauyi tasaka iyakacinsa guiwa tsayin , bra din dake jikinta ma cireshi tayi domin sam bata iya kwanciya da ita Saida takammala komi sannan taraba ta kwanta kusada yusrah, wacce aje wayanta kenan tana kallon Ayshan take fadin"aina dauka can zaki kwana ki kulamin da yayana takare mgn cikeda zolaya " Kafin ma Aysha tayi mgn wayan yusrah yashiga kara, ganin sunan ya shushu ne yasata saurin zaro idanu domin karfe 11 da kusan rabi ne alokacin, to mezaice haka take tambayan kanta Kara wayan tayi akunni kafin ma ta kaiga cewa komi yafurta "ba Aysha wayan haka kawai yafadi kai tsaye" Mikamata wayan yusrah tayi Aysha takara a kunni tana fadin" hello " Ke nike jira fa tun daxu idn bakixo kiran mijinki ba banyafeba abnd shureim ya furta kenan yakashe wayan Jikin Aysha ne yai matukar sanyi gawani takaici dayake cin zuciyanta , waime shureim yadauketane ? Meyasa baisan tanada daraja na mata agurinsa ba sai yau da aka kawo masa amarya yake shirin tona mata asiri qanwarsa na gdn Itakam bataji zata iya mallaka masa kanta domin bata fara hango soyayyan ta ba , illah sha'awanta dayake dankare cikin idanunsa Wasu hawaye tashare masu zafi kanta asunkuye yake , yusrah ta tsura mata ido tanajin tausayinta sosai , tambayan kanta take mekuma yafada mata adarennan dake sata zubda hawaye? Ahnkl tamike tana duban shigan dake jikinta bazata iya zuwa gurinsa ahaka, zani tadaura akan rigan jikinta ta rufa hijab Sai asannan ta dubi yusrah tana fadin"baby bari inje yayanki nakira " Murmushi kawai yusrah tayi tana fadin"kice yau nikadai zan kwana ya shushu yayi kira plxx akulamin dashi da kyau takare mgn cikeda zolaya" Hararanta Aysha tayi tana fadin "ni kinga tafiyata " Tanufi hanyan fita zuciyanta na tsananin bugawa ahaka ta isa part dinsa tareda tura kofan bedroom dinsa Yana kwance idanunsa alumshe yaji bude kofanta , hakan yasashi bude idanunsa yana kallon kofan , tsaye yaganta takasa karisa shigowa dauke kansa yayi daga dubanta ya sake lumshe idanunsa ahnkl qamshinta ke cika kafofin hancinsa Tadade tsaye bata da niyyan karisa shiga tamkar aranan tafara shigowa dakinsa, haka takejin bugun zuciyanta nakaruwa Jin shirun yayi yai yawa cikin dan daga sautin muryansa yayi mgn "idn bazaki shigoba kikoma inda kikafito tunda niban isa kiyi abnd nakeso ba " Yafurta yana sake bude idanunsa akanta ga mamakinsa hawaye yagani yana xuba a idonta , ahnkl kuma take takowa harta iso bakin gadon tazauna Sunkuyar da kanta tayi batada alamun tsaida hawayen dake zuba a idanunta , shureim ne ya tashi zaune har zuwa lokacin idanunsa nakanta , hawayen datakeyi yana dukan zuciyansa matuka domin atunaninsa tsananin rashin son datake masa ne yasa ta zubar hawaye don kawai yace zai amshi hakkinsa na aure Lallai yazama dolema ya kusanci yarinyar nan kodon yasake bakanta zuciyanta , yaraba da abnd take tinkaho dashi Sauka yayi ya nufi pray mat kafin yadubeta yana fadin"oya wuce kiyo alwala muyi sallah " Byn ta dauro alwalan ne suka gabatar da sallah kaman yadda addini yakoyar , addua yai musu kafin yamike zuwa bed din yabarta zaune tana zuban hawaye Tadade kafin takoma bakin gadon tazauna tana cigaba zuban hawaye Ahnkl ya dawo kusada ita batare datasan yayi hakan ba , hannuwansa taji bisa kafadunta ya juyo da fuskanta suna duban juna , kafin yadauke hijabin jikinta ya ajeshi gefe guda Sunkuyawa yayi yai kissing kirjinta dasuka tsole masa idanu , jikinsa harwani rawa yakeyi Baiyi mgn ba illah hannu dayakai yana share hawayen dake zuba a fuskanta , wasu nasake maye gurbin su bazato taji yajanyota ta fada bisa kirjinsa Rungumanta yayi dakarfin gske kafin yakai bakinsa kunnin ta yana fadin"kidaina xubda hawayenki abanza domin yau saina amshi hakkina karki manta ke kikace zaki rika taimaka mun gurin rage damuwata , to ayau damuwan tafi karfin arageta sai dai acireta baki daya, don haka gara kibani hadin kai babyna , kukan namiyene nasan na tunanin wannan guy dinne dakike so ko? Yakare mgn cikeda jin zafi cikin zuciyansa , mussamman dayaji sautin kukanta yakaru " Cikin muryan kuka take fadin "ya shushu don Allah ka kyaleni karabu dani inji da abnd yake damun zuciyata, sai yaushene zakasan darajata sai yaushe zaka fahimci abnd nakeji acikin zuciyata game dakai , don Allah kaji tausayina kada karabani da mutuncina don kawai ka wulakantani , kasha fadamin bakasona Aneesa ita kadaice kakeso , kasha sanar dani amatsayin qanwa kadai kake kallona , don me zaka raba qanwarka da abu mafi daraja agareta alhali zuciyanka ba ita kakeso ba? Meyasa kake sha'awan sakani kuka dakasan yadda nakejin ciwo cikin xuciyata daka tausayamin ya shushu , nasani kana da hakki akaina amma kayi hakury ban shirya saukeshi ayanzu ba , kabarni komi kakeji gobe kadai yarage ka mallaki abnd kake tsananin buri daga masoyiyarka amma baniba Takai karshen mgn tana sake sakin kuka mai taba zuciya Itakadai tasan irin radadin datakeji tareda matsanancin sonsa dake sake bin duk wani lungu da sako naji kinta " Sake matseta yayi hanajin yadda bugun kirjinta ke karuwa, kukanta yakeji har cikin kwanyansa, gawani tausayinta da matsananciyar sha'awarta dake addabansa Yakasa cewa komi illah bakinsa dayakai ya hade da nata, jikinta yashiga rawa sautin kukanta na karuwa , duk yadda taso tahana haduwan bakunansu guri guda takasa , sosai yake tsotsan cute lips dinta dasuka dade suna birgeshi Cikin muryansa data sauya yake fadin"me kikeji azuciyanki gamedani esha? Kiyayyata ko nasani bakisona kaman yadda nasha sanar dake bakida gurbi cikin zuciyata Sai inaso kisani ayanzu nazabi muyi zaman aure na hakika , zan koya ma zuciyata yadda zata soki kodan infaranta ran momy , sannan ina son yara Aysha kinga dole inkusanceki kodan cikan wadannan burin nawa , Yakare mgn yanasake yamutsata son ranshi , duk wani abu dayasan zaiji dadi kawai yake aiwatarwa da jikinta , gaba daya yagama susucemata Shiru tayi tana sauraron duk wani sako dayake aikawa zuwa gabobin jikinta, domin kuwa hannuwansa ne ke karakaina zuwa duk indaya keso ajikinta Jikinta yagama mutuwa takasa hanashi abnd yakeyi , illah hawaye dabasu fasa zuba cikin idanunta ba yayi nisa sosai cikin abnd yakeyi Harya fara kokarin wuce makadi da rawa hakan yasa Aysha , fashemai da wani irin kuka tana rokonshi yabarta , amma ina gaba daya bashi cikin hayyacinsa burinsa bai wuce yakai inda xuciyanshi ke kwadaitar dashiba Duk iya magiya da bige -bigen datakemai baisa yaji ko gezau ba idanunsa sun makance , kunnuwansa sun kurumce tanaji tana gani shureim yasami nasaran shiganta Kuka takeyi tamkar ranta zai fita amma Sam bai nuna tausayawa ba wajen kawar da budurcinta awannan daren , Koda yasami nutsuwa kankameta yayi yana fadamata kalamai masu tsananin tsada, kwance kawai take a kirjinsa tana sauke numfashi na tsananin wahala datasha domin bada hadin kanta yayi komiba , hakan yasa bakaramar wahala tashaba , Ahaka wani wahalallan bacci yai awan gaba da ita , ahkln ya kunna beside lamp yana kallon fuskanta dayai kaca-kaca da hawaye , wani irin abu yakeji naketa zuciyansa hanajin sa cikin matsanancin farin ciki da nutsuwan dabai taba tsammanin akwaita arayuwa ba Koyaki koyaso dole ya amince yafara son Aysha cikin zuciyansa, ayanxu ko daya lashi zumanta bayaji duk duniya akwai wanda zai iya rabashi da ita Wifing din hawayen yake mata da hannunsa ,kafin yakai baki ya sunbace ta yana fadin"I luv esha tabbas na amince inasonki , inasonki Aysha zan rayu dake har ahada incigaba da cusawa xuciyata soyayyanki , plxx kisoni esha kiso ya shushunki plxx , tamkar wani zararre haka yadinga fada mata zantuka wanda sam batason ma yanayi ba domin tayi nisa cikin wahalallan baccin da takeyi " Arungume da ita akirjinsa suka kwana gani yake tamkar za'ashigo asace masa itane idn ya aje ta , sun makara sam basuji kiran sallan asuba ba , sai karfe 6 yafara farkawa ahnkl yazare ta daga kirjinsa,ya nufi bathroom wanka yayi ya fito yana gogen sumansa daya jike da ruwa Bakin bed din yaja yatsaya yana kallon yadda take bacci hadeda ajiyan zuciya , kirjinta da babu kayan dayarufeshi rufeshi yasake tsurawa idanu yana jin yadda soyayyanta ke shigansa ahnkl , Tsananin dadin dayaji adaren jiya kedawo masa tabbas baitaba samin nutsuwa dajin dadi atsayin rayuwansa irin najiya ba, soyayyan momy yake sake ji nakaruwa tabbas taimasa gatan da duk duniya bashida abnd zai biyata dashi Yana tsananin takaicin wautan da yayi nakasa cusa soyayyan Ayshat din cikin zuciyansa, yamakance akan son Neesa saigashi wacce yakema hangen mutuncin tazama fanko kazamar dayakejin kyamarta da kyamar laifin da take aikatawa Sallah yagabatar ya dade yana addu'a Allah Yasaka masa sonta da kaunarta cikin zuciyansa, abnd bai taba mafarkin hakan zai faru dashi ba Ganin batada niyyan motsawa yasashi isa kan gadon domin tashinta tayi sallah lokaci natafiya Ahnkl yake shafa fuskanta tana mutsu-mutsu harta soma bude idanunta, ganin fuskansa dake dauke da smiling yasata saurin ware idanunta akansa Jikinta takebi da kallo da babu kaya hakan yasa kwakwalwanta tariyo mata abnd yafaru adaren jiya , wani irin kuka tasakar masa tana kokarin matsawa sai dai yadda taji jikinta na mata ciwo , gabobinta duka ciwo yake hakan yasata sake rushewa da kuka Ganin hakan yasashi daukanta cak kawai yanufi bathroom da ita , yanajin kukanta nataba zuciyansa yasani bai kyauta mataba Saidai yadda yakejinta ayanxu cikin zuciyansa dolema tasoshi , domin bayaji akwai abnd xai iya rabashi da ita ayanxu Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *52* Karba ta mutunci da karamci suka samu daga momy da dangin Alhaji shu'aib, sunci sunsha Ayshat anata nan -nan da ita Ko kadan momy bata nuna wace alama dazaisa mutane sugane surukan nata , nada wani mummunan tabo ba illah cikin zuciyanta datakejin tausayin shushunta Tana jinjina Irin son dayakema Aneesa amma saigashi batazo ayadda yake buriba, batazo amatsayin cikakkiyar mai mutunci ba , tausayin Neesa da yarinya shushu gaba daya ke cika zuciyanta Kallon Aneesa take wacce bazaka taba tsammanin ita ke aikata kazantacciyar LAIFIN BOYE ba, sai misalin 9 nadare aka kai amarya dakinta Ayshat da yusrah kawai ne a gdn Sai masu aikinta , ummanta tazo tasake . mata nasiha sosai da kwantar mata da hnkl akan tayi hakury takuma sake dagewa wajan cigaba dama mijinta biyayya Alokacin da umman kemata wannan nasihan Ayshan tana hango tsantsan damuwa acikin idanun umman, amma koda take tambayarta babu komi kawai tana tausayinta ne , hakan yasa Aysha sake danne komi cikin zuciyanta , ta dinga walwala tamkar babu abnd kecin zuciyarta To ayanzu ma dai hiransu suketa sha byn Ayshat din tasake hadewa cikin shiga ta alfarma , kwalliya na nunawa tsara shitayi tamkar itace amaryan Shigan jikinta kadai na wata hadaddiyar material dan Senegal , wanda kallo daya bazaka taba gane laces ne ko material neba , dinkin doguwar rigace wacce ta fito da albarkatun kirjinta daga sama, takama jikinta sosai daga kasa ya bude tayi kyau matuka tamkar kasaceta Bude gate da shigowan motoci ne ya tabbatar musu da cewa amarya ta iso gdn ta, saida wani faduwar gaba ya ziyarci zuciyan Aysha Hayaniya sukaci gaba daji da guda ketashi har suka shege da amaryansu part dinta , wanda yakeda tazara tsakanin ta dana Aysha Mahaifin Aneesa yayi rawan gani gurin fiddata kunya , domin komi yaji adakinta wanda yake 2 bedroom ne da 2 palor , sai part din shushun daban kaman dai yadda tsarin na Ayshan yake , banbanci kawai Aysha 3 bedroom take dasu Dukda cewa sunci sunsha a gdn momy hakan bai hana Aysha ba peter umurnin , kai duk wani abu da akayi domin tarbansu ba A round 10pm wayan yusrah dake kusada itane yafara ringing , hannuta kai tadau wayan tana duban number din , domin bata santaba Kara wayan tayi akunninta tana fadin"hello" Daga daya bangaren muryan shureim ne kefadin"baby kicema Aysha takawomin fura da abu mara nauyi ina part dina " Abnd yafadi kenan yakashe wayan yusrah ta mike tanufi bedroom din Aysha domin sanar mata da abnd mijinta yafadi Abakin gado tasame ta tana waya da salman , hakan yasa yusrah zama harta gama wayan, kafin tasanar da ita sakon shushu Cikin mamaki Aysha kefadin"kai baby dama yana cikin gdn nan nisam banyi tunanin zai shigo da wuriba shiya sama ban yimasa wani abnci ba Amma inajin akwai ragowan gasassar chicken dinda peter yayi , saina dibar masa da furan ko indafa masa indomie da zafi zafinsa zaifi , takare mgn tana kallon yusrah domin jin karin bayani " Murmushi taiwa Ayshan tana fadin "hakan yayi matar ya shushu " Bata dauki dogon lokaciba ta kammala dafa indomie din , wanda yaji kayan miya da kayan lanbu ,egg tasoya guda 2 ta hada dashi sai rabin kazar data sake warming cikin oven Frige tanufa ta tsiyayi furan cikin jug sugar da milk ta kara akai ta motsa , cup ta dauka tahada komi guri guda ta nufi part dinsa, yusrah dake binta da kallo tayi murmushi A falonsa tasamesa kwance yana kallon tashar MBC2 , sallama tayi takarisa ta aje tray din bisa center table Zama tayi bisa 2 seater tana fadin"ya shushu ga abncin " sai lokacin yatashi zaune yana binta da wani irin kallo , gaba daya kwalliyanta yake karewa kallo tamkar itace amaryan haka yake fadi aransa Bani abncin plxx yunwa nakeji rabona da abnci tun tea danasha da safe yayi mgn yana yatsina fuska Janyo table din tayi zuwa ggabansa,tareda tsugunnawa tana kokarin mika masa plate dake dauke da indomie din Qamshinta da qamshin abncin ne suka bugi hancinsa , idanunsa yakai yana dubanta tana miko masa plate din Amsa yayi yahade da yatsun hannunta byn yayi anfani da daya hannun ya aje plate din akusa dashi, murza yatsun yake ahnkl yana sake kallon lallin dake zane ahannun nata Murya can kasa yake fadin"kinyi kyau kallon ma yayi kyau saikace kece amaryan, koda yake kemafa amaryan ce batason angon ko? Yakare mgn yana tsareta da idanunsa dake rikitata, jitayi tamkar yana jona mata shocking ajiki , sbd yadda takejin wani yanayi nabin ilahirin jikinta Kokarin kwace hannunta takeyi yaki saki ahnkl ta furta "kaiya shushu nidai baruwana amarya gatacan dai a part dinka , ni kanwarka ce ai kaga dole inyi kwalliyar taya yayana murnan zuwan amaryansa dayake so fiyeda komi arayuwansa " Takare mgn tana sake kasa da kanta yayinda shushu kejin yaddatake mgn a shagwabe yana dukan zuciyansa Hannuwansa duka biyu yasa yadago fuskanta gaba daya , cute lips dinta dayasha janbaki yake kallo tamkar yakai baki yayi kissing haka yakeji wani abu na fisgansa Aysha ko rintse idanunta tayi gam taki budewa , tana sauraron abnd zai biyo baya ya dade yana kallon fuskan nata wanda yai masa kyau matuka Kafin yasauke idanunsa kan kirjinta wanda suke bayyane , har wani ajiyan zuciya yasauke mai karfi , ahnkl yakai bakinsa ya smunbacesu wanda hakan yasa Aysha saurin bude idanun ta Tana zaresu akansa jikinta da kirjinta ke rawa , wai meyasa ya shushu yake mata hakane kai ita gaba daya tana mamakin hakin namiji dasam bashida kunya Kwace jikinta takesonyi amma gam yake rikeda ita , idanunsa harsun fara sauya kala sbd wani sha'awanta dake fisgansa Muryanta na rawa cikeda shagwaba take fadin"plxx ya shushu kasakeni kaci abncin yana hucewa " Sakinta yayi ba musu yadau plate din yafara cin indomie din , yaji dadinsa sosai shiyasa yacinye kaf Aysha ce ta mike tana kokarin tafiya idanunsa fes akanta yake fadin"koma kizauna nina sallameki dazaki tashi " Komawa tayi tazauna tana mamakin wannan ikon Allah na shushu , yau kuma wani sabon salo yakeson bijiro mata dashi , wanda yake nema yarikita zuciyanta Kadan yaci kazan sai furan dayasha daga karshe , kadan yarage cikin cup din ya mika mata yana fadin"oya shanye tunda ke kika zubo hardasu kara milk kinaso inrage kisha ko? " Itadai kallonsa kawai takeyi tana mamakinsa hannu takai ta amshi cup din ta aje batareda tashaba Sosai yahade face yana fadin"bazaki iyashan ragowataba ko sbd nidin kintsaneni , da wancen guy din da kikesone aida yanzu kin dauka kinsha oya dauka kisha " Yadda yake mgn cikin fada haryaso bata dariya hakan yasata dauka takai bakinta ta kurba sau daya ta aje , cikin muryan shagwaba take fadin "ya shushu Allah nakoshine kuma nakosa inje inkwanta bacci nakeji Cikeda shagwaba da narke murya takare mgn tana duban yadda yatsareta da idanunsa" Harara yasauke mata kafin yafurta"nan zaki kwana domin hakkina zan amsa yau na aure " Yayi mgn fuskansa babu alamun wasa ko kadan acikinsa, yadda ta kwalalo masa idanunta waje tana zaresu ne yaso sashi dariya amma yadake Fadi take"don Allah ya shushu karifamin asiri babyfa nacan najirana zamu kwanta , Allah nibansan wani hakki dakake dashi ba Plxx kabarni naje mukwanta kaji ya shushu , " Yadda takai karshen mgn tamkar zata rushe da kukane yasashi sakin smiling din dabai shirya yiba ,kafin yasake tamke fuska yana fadin "To ai inbaki saniba nina sani oya jeki dakko abnd kike bukata kidawo nan , nabaki 15min only inkuma baki dawo ba dakaina zanxo insameki right? " Baki sake take dubansa zuciyanta na bugawa da karfi , meya shushu ke nufine ? Meya maida ita sakarya kome wacce batasan ciwan kantaba? Dacan baisan da hakkin nasaba sai yau da aka kawo masa sabuwan amarya , wacce yakeso miye dakomi lallai namiji baisan indama kunya takeba Da gudu tafice Daga part din nasa tana fadi aranta saiya ganta , yayinda yabi byn ta da kallo yana sauke ajiyan zuciya , wutan sha'awan ta kawai kesake rufe zuciyansa Burinsa kawai yaji lallausan jikinta atare dashi , mikewa yayi xuwa bathroom dinsa domin watsa ruwa Koda yafito singlet da wando kadai yasa yafeshe jikinsa da turaruka masu qamshin gske , kwanciya yayi yana jiran shigowanta Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *54* Duk yadda shushu yaso taimakonta Aysha kitayi , kuka kawai takeyi ta takure jikinta guri guda ganin hakan yasashi hakura don dole yabata guri Komawa yayi ya kwanta rigingine idanunsa fes akan kofan fitowa bathroom din , yana ganin fitowanta ya tashi dasauri yanufeta ganin yadda take daga kafa ahnkl Daure take da karamin towel gashinta na digan ruwa, kokarin kai hannu yayi don yariketa tayi saurin kwace hannun nata , byn ta watsamai wani uban harara Don't touch me ya shushu tafadi cikin muryanta dayai matukar yin sanyi , matsawa yayi yabata guri ahnkl take takawa zuwa bed din inda kayanta ke yashe Rungume hannuwansa yayi akirji yana kallonta , sonta da tausayinta ke sake kassara zuciyansa , jiyake tamkar yabita ya rungumeta ya rarrasheta Bata damu da yana kallonta ba sakin towel din tayi , ta zura fingilwan riganta zanin da hijab din ta saka ta nufi inda pray mat din ke shinfide , Kabbara sallah tayi shikuma komawa yayi ya kwanta yana duban side din datake sallan , ta dade tana azkar da addu'ointa byn ta idar kafin ta mike Ko kallon side din da yake batayi ba takama hanyar barin masa dakinsa, bacci takeji matuka ga jikinta dake tsananin mata ciwo , haushin yadda yaimata takeji matuka cikin zuciyanta , duk dacewa tasani komin dadewa Sai hakan yashiga tsakaninsu koda soyayya ko babu , Bakin cikinta bai wuce na cewa sha'awanta kawai shushun keyi Yakasa bata gurbi cikin zuciyansa, tanaji ayanxu shikenan bata dasauran anfanin daya wuce yamaidata abar kawar da sha'awansa aduk lokacin daya bukaci hakan , wannan tunanin kesake jefa zuciyanta cikin kunci dajin zafinsa Koda ta fito daga part dinsa kaman ta nufi bedroom dinta sai kuma tafasa, tashige daya bedroom din tareda kullo kofan tasa lock , kwanciya tayi zuciyanta na tariyo mata duk abnd ya faru adaren jiyan tsakaninta da shushu Runtse idanunta tayi hawaye masu zafine suka shiga sintiri akan kyakykyawan fuskanta, wanda ayanxu harya tasa idanun sun kunbura , sbd yadda takwana tana kuka da zubda hawaye Kalaman daya dinga fada mata na zallan soyayya wanda wasu word dinma bata tabajiba sai abakinsa, shitake sake recalling cikin brain dinta wanda tasan na zallan yaudarece da tsananin shaukinta dayake alokacin , meyasa ya shushu bazai sotaba ? Meyasa takasa samun gurbi axuciyansa ? Wadannan tambayoyin suke sake hautsina zuciya da gangar jikinta , hartaji yazama dole ta zubda hawaye na tausayin kanta da kanta , tabbas babu komi cikin soyayyan maso wani face bakin cikin da bacin zuciya Ahaka barci mai nauyin gske yasake tafiya da ita , bata sake sanin me ake cikiba kuma Around 11am shureim Aji ne tsaye gaban mirrow yana sake kwantar da suman kansa , yayi kyau cikin farar T-shirt mai azabar laushi da kyau , wando dark coffee ne yayi kyau bakadan ba, fuskansa da zuciyansa nafidda wani annuri na mussamman ne Gaba daya zuciyan da tunanin nasa naga ayshat ne , wacce yakejinta ayanxu har cikin jininsa, gaba daya yakosa yaje gareta yaga halin datake ciki turare ya fesa ya dauki phone dinsa ya fice Afalo yasami yusrah taci wanka cikin kwalliya mai daukar hnkl , tagama breakfast ne tadawo nan cikin falo ta zauna byn ta tabbatar komi yakammala , komi ita tasa aka shirya na part din amarya Aneesa, Tayi jigum ne tana jiran fitowan Ayshan , ganin shushun yakariso yasata gayar dashi tana fadin"morning ya shushu " Morning my dear ya furta yana sauketa mata murmushin data jima bata gani akan kyakykyawar fuskan nasa ba, Kafin ya Dora da fadin"baby ina Aysha kardai bata tashiba har yanzu ? " Waro idanu tayi waje tana fadin "tana inane ya shushu nifa zaman jiranta nake tayi harna gaji nayi breakfast dina Atunani na zako fito tarene ma fa " Wat ya furta da karfi yana cigaba da fadin"kina nufin tun dazu data baro part dina ba bedroom dinta tayoba ? Duk yawani rikice wanda hakan yaba yusrah mamaki matuka " Hanyar bedroom dinta yadauka atunaninsa wasa da hnklnsa yusrah keyi , don yaga tunda suka kulle da Aysha gaba daya tafara rainasa Babu kowa sai tashin hadadden qamshi dake fita adakin, ko ina fes dashi hakan yasa shi fitowa yanufi daya dakin inda yakeda tabbacin tana ciki Sai dai akulle yake gam nan fa yashiga knocking da karfi , wanda hakan yatashi Ayshan dake baccinta sadidan , mika tayi tareda salati ahnkl tasakko ta nufo kofan tana fadin yes am coming baby duk daukanta yusrah ce Tana bude kofan tunkafin da kalli kowaye qamshin daya bugi hancinta yasata gane kowaye tsaye bakin kofan, hakan yasata juyawa takoma ciki batare da ta kalli fuskansa ba Rufa mata baya yayi xuwa cikin dakin zama tayi bakin beddin , kanta asunkuye taki yadda tadago ta dubesa Idanunsa akanta yake fadin"morning cwthrt tunda yau babu gaisuwa fishi ake da shushu don kawai ya amshi abnd akasan mallakinsa ne, o namanta fa ashe babu son sa cikin mind din cwt din nasa Yayi mgn cikin wani salon dayasa saurin dagowa ta dubesa , kirjinta na bugawa da karfin gske yayinda zuciyanta ke nanata sunan cwthrt , hmm lallai namiji baida kunya ko kadan amaimakon taji dadi sai wani haushine yaziyarci zuciyanta Wato tunda yarabata da budurcinta ya dandani zumarta shiyasa zai rada mata sanin suna na yaudara , Jin bata da niyyan kulashine yasashi shahadan , kamo hannunta yana murza 'yan yatsun cikin sake kasa da muryansa yake fadin"baby muje kiyi brush da wanka kizo kici abnci ga mutuniyarki can kinbarta cikin tunani Ko kinaso tagane sai yau yayanta ya angwancene ? Plxx kirife sirrinmu kinji babyna yanzu idn kina wannan fushin zata dago akwai wani abu , so karki bari tagane wani abu kinji " Aysha dai tuni hawayen datake boyewa ne suka fara xuba , ganin hakan yasashi janyota gaba daya yahade da kirjinsa Bayanta yake patting ahnkl yana fadin"no baby it's okay plzzz banson ganin hawayenki esha nasani kintsaneni sbd abnd yafaru alhali bakyason shushu ko? Kiyi hakury my cwt nakasa hana zuciyata abnd takeso , tadade tana kwadayi nakasa controlling kainane esha , ke halalina ce kuma nake azabtuwa da tsananin bukatan ki hakan yasa nakasa controlling kaina da mind dina baby Kiyarda da shushu yafara sonki ayanxu shureim najinki har cikin jininsa esha, plxx kiyafemin abnd nayi tayi abaya babyna kinji " Luf tayi cikin kirjinsa tana sauke ajiyan zuciya hawaye naci gaba da zuba a idanunta , dago fuskanta yayi yana wifing tears din dake xuba Ahaka yusrah tashigo tasamesu idanunta akansu fes , ganin yanayin da Ayshan ke kwance a kirjinsa yasata jan burki batare da ta iya furta ko kalma gudaba Shureim dinne yakai dubansa kofan domin yaji shigowan mutum , ganin yusrah ce yasashi hararanta yana fadin"come baby kin wani yimana tsaye kina zare idanu toga tanan ashe batajin dadine shine tazo ta kulle kanta anan Jeki dakko mata toothpaste da kayan wanka tayi anan bathroom din , ya kare mgn yana maida dubanshi kan Ayshat din da ayanxu taraba jikinta danashi ganin yusrah Ficewa tayi aranta tana fadin "o su ya shushu an iya pretanding ji yadda yake wani jida ita tamkar gske ita yanzu abnn shi har tsoro yakebata , tausayin aminiyan nata duk ya cika zuciyanta , azatonta damuwan da Ayshan ke dannewa yasata ciwo , domin tasani duk abnd takeyi cikin karfin hali da dakiya kawai takeyinsa Cikin sauri tadawo dakin kai tsaye bathroom ta nufa tahada mata hot water, koda tafito gurin Ayshan tanufa tana fadin" sannu Aysha Allah yabaki lfy ga ruwan can ko intaimaka mikine zuwa toilet din? " Girgiza kai Aysha tayi alamun a'a tana kokarin tashi tsaye , zanin jikinta ya sabule hannu tasa zata dauka shushun yayi saurin rikewa kallon yusrah yayi yana fadin"fita kije kihado mata abnd zataci tasha magani before fara dakko mata kayan dazata saka oya out " Fita tayi tana fadin "umm fasifaffe sai shegen pretending din tsiya sonka nawahal da baiwar Allah " Tana fita yajanyota tafado jikinsa marayan kara tasaki , hannu yasa yarufe bakinta yana fadin"sorry my cwt" Rigan yacire mata ya aje yana maida kallonsa ga kirjinta dake matukar gigitashi , yakasa controlling kansa saida ya rankwafa yayi kissing dinsu one after d other , ganin tanamai kuka mai cikeda shagwaba yasashi daukanta cak zuwa bathroom din Sai da yadireta cikin jacuzzin sannan yafito yabarta domin tayi wanka , kan gadon yakwanta tareda lumshe idanunsa yanajinsa cikin wani moment dabai taba tsintan kansa cikiba , gawani son ta da azaban sha'awarta dake sake kassara zuciyansa ,ayanxu bazai iya misalta matsayinta cikin zuciyansa ba dole yaso cwt dinsa haka yake ayyanawa cikin zuciyansa Yusrah tashigo hannunta rikeda kaya da kuma cosmetics din Ayshan, akan bed din ta aje tasake juyawa tafice domin hado mata abnd zataci Koda Ayshan ta fito batayi zaton zata samesa adakinba , karamin towel ta dauro wanda rabin santala santalan cinyoyinta suke waje Kallo daya tai masa tadauke kanta tanufi bakin mirrow tazauna , hakan yasashi daukan kayan zuwa inda take kayan shafan ya zube akan table Lotion din yafara kokarin budewa yusrah tashigo dauke da karamin tray ta aje , tana duban Ayshan data bata fuska tamkar zata zage da ihu Sannu matan ya shushu yusrah tafadi tana kokarin ficewa , cikin muryanta mai sanyi Ayshat kefadin baby canxomin kayan nan kibani wasu " Shureim ne yaballawa yusrah harara yana fadin"leave plxx" Dasauri tafice shikuma yafara kokarin shafa mata man , wasu hawayen takaicine tashiga yi yai kaman baiganiba , shafa kawai yake mata kokarin cire towel din yakeyi tasa hannu ta damke cikin muryan kuka da shagwaba take fadin"plxx ya shushu kabary banso don Allah kafita kabarni haka " Kaman da dutse take mgn haka yayi saima riketa dayayi yazare towel din dakarfin tsiya , bra yadauka yasa mata saida yabata lokaci yana kallon abnshi kafin ya mika mata pant din yana fadin"oya wear it tareda juya matabaya yana sauke smiling " Fisga tayi tana tunzure baki tayi saurin sakawa , da sauri tadauki skat tana sawa wanda yakamata matuka , rigan take kokarin sawa ya juyo ya amsa yana taimaka mata tasaka , dinkin sun kamata sosai takumayi kyau naban mamaki cikin kayan, laces ne mara nauyi mai azabar kyau da tsada kalan pink an black hadeda silver ajiki Ahnkl tafara yima fuskanta kwalliya shidai gogan yatsareta da manyan idanunsa , bata taba yimasa kyau irin na yauba kodon dadin bayacika Binta kanta sosai bane oho Light make up tayi tadaura dankwalin kayan byn ta gyara dogon gashinta zuwa baya , shiya shiga fesa mata turarukanta da qamshinsu ke matukar kwantar da hnkln sa Tashi tayi cikin tafiya ahnkl domin haryanzu tanajin ciwo kadan-kadan akasanta inda yusrah ta aje tray din tanufa domin yunwa takeji bakadan ba Yasani yadda takejin danjan nan bazata yarda yayi feeding dintaba , hakan yasashi jan stool yazauna yana danna wayansa lokaci by lokaci yana kallon yadda take cin abncinta ahnkl harta gama Tashi tayi tana hada kayan data bata guri guda , ganin hakan yasashi isa gareta hannunta yakama Yana janta harxuwa bakin bed din itadai Ayshan gaba daya mamakinsa da haushinsa sun cikata Cikin rada yakai bakinsa kunnuwanta yana "baby yanzu meke damunki babu inda kemiki ciwo kowani abu? But naga kina tafiya ahnkl kodai naji miki raunine ? Yakare mgn yana kokarin kai hannunsa gurin Cikin sauri tadamke gurin tana fadin" plxx stop it ya shushu nibabu abnd kedamuna kawai katafi kabarni don Allah ya shureim" Tayi mgn tanason fashe masa da kuka jikinta harwani rawa yake ,maida bakinsa kunnuwanta yayi yana fadin"calm down my cwry tunda komi normal dama so nake nadan kara ko kadanne esha na " Bura ubancan kai hakan Aysha tafurta batare datasan ma afili ta furtaba , janye jikinta tayi dasauri ta mike tsaye tana hawaye tafara Takawa ahnkl zata bar dakin Cikin hanzari yamike yadamko ta yana dariya ahnkl yake fadin"sorry my cwt wasafa nakeyi har kina zagi ainasan bazaki bani inkara yanzu ba sai kin huce ko cwt ? Yayi mgn cikeda zolaya " Kwacewa tayi tacigaba da tafiyanta harta fice zuwa falo , daurewa kawai takeyi domin batason yusrah tafahimci halin datake ciki , amma dasaita nunawa shushun irin yadda zuciyanta kejin zafinsa ayanxu Harta kusa falon saikuma tajuya zuwa bedroom dinta , domin yadda taji kanta nasarawa Fitowa yayi yanufi part dinsa yana jinjina yadda zaiyi yashawo kanta , harta saki jiki dashi sosai hayaniyan daya farajine yasashi tunafa ashe wai amaryansa Neesa nacikin gdn sa Wani takaicine ya turnukesa cikin sauri yazari car key dinsa , domin barin gdn zuwa gdn su Dr sudais ****Around 4 pm na yamma ...... Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *55* ******Around 4pm na yamma aka shigo da Amarya part din uwar gdnta , domin damka amananta da kuma yimusu nasiha akan su zauna lfy da juna Lullube Aneesa take cikin bakin da silver color din lafaya wanda aka daurashi tamkar na bare-bari wato sari , tayi kyau matuka sai qamshi ketashi ajikinta tako ina Yusrah da Aysha sai wasu daga cikin 'yan uwan momy dana dady ne cike afalon Ayshan, tana sanye cikin goduwar rigan shadda mai asalin kyau da tsada, dinkin kanshi kawai abn kallone wuyanta siriiyar sarkace data zauna tai mata kyau, tayi light make up afuskanta duk wanda yaganta hakimce alokacin zaiyi zaton itace ma Amaryan Tacikin mayafin dukkaninsu suke karewa juna kallo , domin Aneesa taki bude rufan fuskanta , duk da cewa ana kallonta zahiri tacikin mayafin Kirjin Aysha ne ta tsinta yana bugu da karfi tabbas Aneesa sahun farko ce itama cikin kyawawan mata , duk da tasan cewa itadin ma karshece tana da kyau mai daukar hnkl amma hakan bai hanata hango kyau da dirin Aneesa ba Fada da nasiha sosai akaimusu kafin Ayshan taba da atamfar super da rafar dubu hamsin (50k)na Amaryan, guda aka saki alokacin da qanwar ummah ta amshi kudin ahannunta , sun yaba da yadda Ayshan ta karbesu cikin fara'a da mutuntawa Haka suka koma part din Neesa wasu nayabon Ayshan , wasu kuma fadi suke duk munafurci ne na ciki na ciki ai Karfe 6pm motoci suka iso domin maidasu kaduna aka bar Amarya Neesa ita kadai tana sharan kwallah , A round 10:30 na dare Dr. Sudais da shushu suka shigo gdn , wanda tunda yafita bai dawo ba sai ayanxu din, babu yadda basui dashi akan yadawo yasauya kaya zuwa manya ba , amma fir yaki da kyarma ayanxu ya amince suka tsaya akasai kaji da sauran tarkace domin kaiwa amarya Part dinsa kai tsaye nufa dake bangaren Aysha , burinsa kawai yayi toxali da kyakykyawan fuskanta Phone dinsa kawai ya aje ya watsa ruwa shaf-shaf , koda yafito farar jallabiyace kal yasaka ajikinta sai turare daya fesa , yafito zuwa parlor Dr. Sudais kadai da yusrah yagani wacce Ayshan taroka tasake kwana , hakan yasa shushun wucewa kai tsaye zuwa bedroom din Ayshan Yanaji sudais din natsokanan akan yayi sauri yafito su mikawa Amarya shi , yai gaba tamkar baiji abnd yake fadi ba Yana tura kofan ya hangota abakin bed wayane akunninta da alamu da umman ta take mgn, jin yadda tanarke tana zuba shagwaba Sanye take cikin dogon wando da vest mai karamin hannu tamkar na bra, kayan duka pink color ce illah gaban rigan da akai zanan zuciya Gashinta sai kyalli yake wanda yaji mayuka masu qamshin gske , gaba daya dakin na fidda wani sanyayyen qamshine maisaka bawa cikin shauki da nutsuwa Zama yayi kan stool yana karemata kallo zuciyansa na harbawa da karfi , domin bakaramin kyau tai masa cikin shiganba Tana aje wayan kallo daya taimasa ta dauke kanta tana fadin"sannu da zuwa fuskanta tahadeshi tamkar ba itace tagama waya cikin raha ba" Bai amsaba illah tashi dayayai tsam yadawo gabanta , hannu yasa ya juyo da fuskanta data waigar gefe guda Kokarin kwacewa take amma ina sake rungumarta yayi yahade fuskansu guri guda , yana jin yadda bugun kirjinta ke karuwa Saida yai kissing dinta son ransa kafin yasaketa , cikin kasalalliyar murya yake fadin"smile esha plxx wannan hade ran baidace dakeba Ko kina kishin yau zan angwance da Amarya ne? Wlh idn bakiso sai inyita kwana nan , kina bani irin cwt din dana dandani zakinsa daren jiya , Yakare mgn cikeda zolaya yana kallon cikin kwayar idanunta , " Kwace jikinta tayi da karfin gske kuka takesonyi sai dai sam bata son yagane weakness dinta ayanxu , hakan yasata yin murmushi wanda iyakansa labbanta kawai Saida tasanya idanunta cikin nasa kafin tafara fadin "hmm ya shushu kenan taya xanyi kishi don xaka kasance da Amaryan ka , ina tayaka mafarin ciki domin yau xaka dandani wani irin xumane wanda mata suka sha suka barmaka ragowa , Ina tayaka farin ciki dazaka sami cikakkiyar soyayyan da aka jima da gogewa gurin nunawa wasunka , taya zanyi kishi alhalin nasan Neesa itace mafarin cikin shureim Itace macen da ya shushu kematukar burin mallaka , gashi ayau tazama mallakinka har kuna shirin zama abu guda kaida ita , kaga dole intayaka kishi amatsayin ka na yaya kuma miji agareni , wanda duk macen kwarai tana kokarine gurin taya mijinta son abnd yakeso Bare kuma Aysha da akayi sa'a sam babuma kishin mijin azuciyanta , takare mgn tana duban yadda gaba daya fuskansa yasauya , " Kafin tacigaba da fadin "mezakai da alawan wacce batada wani matsayi cikin xuciyanka face qanwarka ,nasani bakasona ya shushu sha'awata kakeyi ka kuma nasaran kaudata , batare daka nemi yardata ko amincewa taba kayi abnd kakeso , Kana tunanin duk dadin bakin dazaka min ayanxu zaiyi tasirine? Bazan taba amincewa da maganganunka ba , katashi kaje gurinta kabarta itakadai kana bata lokacinka a inda ba'a damu dakai ba" Karya kikeyi esha karya kikeyi kindamu da shureim , yayi mgn cikin karaji yana riko kafadunta dakarfin gske , idanunsa sun sauya kala yanajin tsananin zafin maganganun datake fada masa Jijjiga kafadunta yake yana cigaba da fadin"esha tunda zuciyata tafara sonki wlh kema yazama dole kisoni , ki kuma koyi kishina dole kisoni Aysha , domin bazan iya rayuwa babu keba ayanxu Kidago fuskanki kisanar dani bakisona kifadamin hakan ido cikin ido nace , tsorone yakamata ganin yadda gaba daya yake neman fita nutsuwarsa Duk yadda taso danne zuciyanta kasawa tayi saida hawaye suka shiga zubo mata , ahnkl ta dubi fuskansa murya narawa take fadin"banson ........ " Kafinma takarisa yarufe bakinta tahanyar sanya harshensa cikin nata , tamkar zai ballata haka rungumeta , takasa hanashi duk abnd yake aiwatarwa da jikinta , domin sam jikinta babu kwarin yin hakan Saida yajagulata son ranshi kafin yasaketa yana sauke numfashi , idanunsa gaba daya sun juye xuwa launi nadaban yayinda Ayshan takifa kai tana kuka ahnkl Tanajin sadda yafice tareda rufo mata kofan , hakan yasata saurin fadawa toilet ta wanka idanunta domin ko yusrah bata kaunar ta fuskanci bacin ran datake ciki , abnd kawai ta kudurcema ranta shine asannu zatayi maganin shushun yagane shayi ma ruwane Tasani sarai sudais nanan yana jiran fitowanta , hakan yasata daukan hijab tarufe jikinta ta fita falon Suna zaune shida yusrah babu shushun cikin falon , sai ledojin dake zube bisa center table, Dr sudais ne suka gaisa yana tsokananta da uwar gd sarautan mata , murmushi kawai take yi bata ce uffanba Shima nasiha yaimata akan takara hakury takuma kai zuciyanta nesa , domin zaman tare dole sai anyi hakury duk da cewa baguri guda sukeba amma yauda gobe sai Allah, ya yabeta sosai akan irin nutsuwanta da hakurinn daya santa dashi Sosai Ayshan taji dadin nasihansa jikinta kuma yasake yin sanyi sosan gske, gogan ne yafito wannan karon yaboye idanunsa cikin bakin eye Glass , wanda bazaka taba karantar yanayin dayake cikiba illah Ayshan datasan maganganuntane suka fusata shi sukaima zuciyansa illah Ledoji guda 3 Dr sudais ya kwasa ahannunsa yabarma su Ayshan guda 3 din, har bakin kofa fita part din yusrah da Aysha suka raka su , Aysha ce kefadin"ya shushu Allah bamu alkhairy asha amarci lfy da tauraruwan xuciyanka Aneesa," yadda takare mgn tana wani sakin Raritan's yasa shushun juyawa ya kalleta , ransa ne yai dubu yabaci fadi yake azuciyansa lallai nema yarinyan nan bata sonshi dagske , meyasa bata kishinsa kaman yadda yasan duk macen datasan mijinta dole tayi kishin kasancewansa da wata , toko dai don tasan Aneesan famko ce ? Wani tsaki yaja dabaisan sadda yayi shiba saida yaji Dr sudais nafadin "sorry sir basaikayi tsaki zansan ka kosa kayi tozali da gimbiyar ba yakare mgn yana tuntsirewa da dariya su Aysha natayashi Abnd yai masifan sake bata ran shushu watoma har daman bude hakora tana kwasan dariya agaban sudais takeyi , cikin tsawa yayi mgn yana fadin" oya duka kuwuce ku koma ubanwa ma yabaku izinin fitowa gulma ko me? Kai kuma mai janyo ma mutane raini idn kagama saika sameni acan yakare mgn yana tafiya fuu xuwa part din Aneesan , zuciyansa na matukar yimasa zafi ga azaban son kasancewa da Ayshan daya cika zuciyansa Koda suka juya har lokacin yusrah bata fasa dariyaba , tana fadin "o su ya shushu angama fidda rai dasamin abn kirki dominyasan koyayi rawan kafa fankoce , shine zainemi yasauke fushinsa akanmu Bude ledojin kajin dasu gasassun fish wit Irish an onion source mai azaban dadi suka shiga ci , sai Aysha sam turawa kawai takeyi tana biyema yusrah suna santy amma sam bawai don tanajin dadinsa ba Ita tafara cire hannunta tana karisa shan ruwan lemun , basu kalli youghort dinba bare susha kasancewar sunci kifi Yusrah ita takwashe sauran xuwa kitchen ta fito ta tadda har Ayshan tashige bedroom Koda suka kwanta Aysha rufe idanu kawai tayi badon tanaji zata iya rintswaba , tunane-tunane kawai take cikin zuciyanta sai soyayyan mijinta da azaban kishin Neesa datakeji cikin zuciyanta , duk da tayi amanna da wuya shushu ya iya hada shinfida da ita awannan daren , Wata zuciyan ketunasar da ita yanafasonta , itama tana sonshi gata gogaggiya ce watakil tanemi kayanta dakanta ma , runtse idanunta tayi zuciyanta na bugawa dakarfi , sautin kukanta keshirin fitowa hakan yasata sauka ta nufi bathroom domin batason yusrah ta farka taganta ayanayin datake ciki Tajima tsaye jikin kofa tana kuka mai ban tausayi kafin ta rarrashi kanta tashare hawayenta Alwala tadauro tafito karatun kur'ani taitayi har xuwa 2pm bata runtsaba , sallah tayi tana adduan Allah yasanya hakury da juriya azuciyanta , yabata ikon shnye duk wata damuwa Yasanya soyayyanta azuciyan shureim yahada kansu da Neesa matukar itadin alkhairi ce cikin rayuwansu Sai around 4 tasamu bacci ya dauketa cikeda mafarkai barkatai wanda takasa gane inda suka sa gaba *****A part din Neesa kuwa ........ Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *56* ******A part din Neesa kuwa koda suka shiga afalo shushu ya zube cikin sofa, yana sauke wata zazzafan ajiyan zuciya , har zuwa lokacin maganganun da esha tafada masa keyawo akwanyansa, zuciyansa nasake daukan zafi Dariyan datayi da amon muryanta kawai yake sake ji yana masa yawo , meyasa bazata soshi ba ? Meyasa yake jin zafin yadda take nuna hakin ko inkuka da lamuransa? Wata zuciyan kesanar dashi sbd batasonka Duk yadda Dr sudais yayi dashi akan yaje ya fito da amarya Neesa, shushu yi yayi tamkar baimasan yana mgn ba Ganin zai dameshi yasashi duban idanunsa yana fadin"plzz guy karabu dani kana iya shiga ka fiddo da amma baniba " Sudais baisake mgn ba illah mikewa da yayi hannunsa rikeda phone dinsa , ya dubi shushun yana fadin"haka kace ok toni nayi nan Allah bamu khairan asha angonci lfy " Ya fice yana tuntsura dariyan dake taho masa , yabar shushun dajan dogon tsaki shima ya mike ya nufi part dinsa , yabar ledojin da suka shigo dashi aje anan kan table Kokadan baiyi tunanin duba lfyn amarya Aneesa ba , koda yashiga part dinsa fadawa gado yayi ya kwanta Byn yacire jallabiyan jikinsa idanunsa alumshe suke , yayinda zuciyansa tayi nisa gurin tunanin yarinyar dake neman sauya tunaninsa lokaci guda , wato Aysha gaba daya zuciyansa takasa hutawa da tunaninta dason kasancewa da ita , Wani juyi yayi yanaji ina tana kusadashi ayanzu, ya jita ajikinsa koya sami nutsuwan zuwa da gangar jikinsa dake azabtuwa da shaukin ta Duk yadda yaso ya danne zuciyansa daga damuwa yakasa , ganin abn zai damesa yasashi daukan wayansa yana danne-danne na bagaira babu dalili Da kyar bacci yadauke shushu awannan dare , yayi shine kuma cikeda mafarkin Ayshan Aneesa kuwa tun daga shigowan su shushu har fitan Dr sudais, akan kunnuwanta ne ta Dade tana jiran shigowan angonta Wanda idanunta ke kwadayin gani , rabonsa dashi tun randa suka rabu zuciyoyinsu babu dadi , ko awaya bata sake jin muryansa ba Tun tana kallon agogo harta gaji ta yaye rufan dake jikinta , babu alamun shushun zai waiwayota ahnkl takejin hawaye na cika idanunta Inama bata aikata abnd tayi ta aikatawaba da yanzu tasani yana nan yana tarairayanta , sanin ko itadin wacece da yayi ayanzu yasashi juya mata baya Kukane mai sauti ya kwacemata mai cikeda tsantsan nadama da danasanin dabazai mata anfaniba , tanason shureim tanajinsa acikin zuciyanta ta yadda bataji zata iya daurewa shariyansa , sai dai ta yaya zata fuskancesa alhali ayanzu ya tsaneta ? Saida tayi kuka mai isanta kafin ta iya mikewa xuwa toilet, idanunta ta wanke ta fito kayan jikinta ta cire tasanya sleeping gown Kwanciya tayi amma ko kadan bataji zata iya rintsawa, meyasa wannan daren yazo mata ahaka ? Daren da tadade tana jiran zuwansa domin su faranta ran juna itada shushunta Idn ta tuna cewa Rufaida ce silan fallasa sirrinta agurin shushun , saitaji gaba daya ta tsaneta tsana bana wasa ba Atakaice dai sai bacci barawo ne yasace Aneesa a wannan dare ****washegary abangaren Ayshat kuwa a round 10am itace tsaye a dining tagama shirya musu breakfast wanda iyakacinsa bai wuci wanda zasuci itada Rufaida ba Yayinda Peter yagama shirya na part din Amarya Neesa , yakai musu can apartment din Aneesan Juyawa tayi zuwa bedroom a zaune ta tadda yusrah kan stool , fitowanta wanka kenan tana shafa kallon juna sukai tareda sakarwa juna murmushi kafin yusrah ta furta "morning my matar ya shushu" Harara shine abnd Ayshan tasakar mata tana fadin "matsalata dake wlh neman mgn baby ni kinga bari inshiga wanka idn kingama breakfast is ready " Tayi shigewanta bathroom koda ta fito bata tadda yusrah adakinba hakan yasata zama ta fara shafa **shushu ne tsaye gaban mirrow yana daura agogon zallan azurfa a tsintsinyar hannunsa, yayi wanka yana sanye da english wears wanda sukai matukar amsansa Falo yafito kai tsaye dining ya nufa yafara bude kulolin daya gani jera reras , tundaga kalolin abncin yagane ba Aysha bane tayi shi hakan yasashi rufewa ya bar wajen Yana karisowa cikin falon Aneesa na fitowa wacce taci ado cikin wani hadaddan boyel laces mai shegen kyau Gown ce wacce tayi asalin zama ajikinta , fitinannan qamshine ketashi ta ko'ina ajikinta , yi yayi tamkar bai gantaba yaci gaba da tafiya Amon voice dinta yajiyo tana gaida shi , juyawa yayi yashiga karemata kallo mai cikeda ma'anoni daban -daban, tabbas idn yace batai kyauba yayi mata karya sai dai sam yanzu bayaji akwai abnd zatai ta birgesa , ganin ta ayanxu yashiga hasko munanan pics dinta dayaci karo dasu abaya Wadanda sune silar tarwatsa zuciyansa da dasa kyama da tsananta acikin zuciyansa, idanunsa sunfara canzawa zuwa tsantsan bakin ciki da takaici , fadi yake aransa dubeta tamkar duka kenan Amaimakon ya amsa gaisuwanta wani dogon tsaki yaja tareda juyawa yafice daga part din baki daya ,ya nufi part din Aysha Zama Aneesa tayi tasaki kuka maiban tausayi , wani sonsa takeji nasake mamaye zuciyanta , mekenan keshirin faruwa da ita ? Kardai har shureim yadaina sonta ? No ta furta tamkar wata zararriya tana sake barkewa da hawaye masu zafin gske Yunwa takeji domin rabonta da abnci tunna yamman jiya , da aka sata agaba taci hakan yasata mikewa tanajin kanta nasarawa xuwa dining Kadan ta iya tsakalan abncin ta ture illah kunun gyada dayai mata dadi , yaji madara shitaita sifing ahnkl harta shanye cup guda Nan cikin falon takoma ta kwanta tana danna wayanta , kafin daga karshe tayi dialing number din ummanta ****shushu kam yana shiga part din Aysha da yusrah yafarayin tozali , tana kalaci bisa dining hakan yasa kai tsaye yanufi gurin Gaidashi yusyn tayi ya amsa yana wani tabe mata baki , tareda bin plate din dake gabanta da kallo Danish patotoa ne sai tashin qamshi yake , gefe guda kuma Pepe soup ne na ragowan kajin dasukaci daren jiya , Ayshan tamaida shi pepe soup din Hannu yakai yadauki plate din zaifara zubawa , wanda kadan yayi saura cikin kulan domin sam esha batayi dayawa ba Yusrah ce ta dubeshi cikeda mamaki tana fadin"laaah... Ya shushu ragowan na Aysha ne kadai bamuyi dakai ba , bakayi breakfast bane a part din Amaryan? " Wani uban harara ya zabga mata yana fadin"bansaniba na lura raini yafara shiga tsakanina dake ko baby , be careful wlh zanyi maganinki nidin tsaranki ne ? Koko kinji natambayeki akan abncin bare kifara zubamin sharhi ? " Yakare mgn yana jan dogon tsaki kafin yacigaba da juye abncin, tareda zuba Pepe soup din wanda duk yawunsa ya tsinke yakisa yakai bakinsa Sorry Allah yabaka hakury ya shushu, abnd yusrah tagama fadi kenan tacigaba dacin abncinta Aysha wacce tagama hadewa cikin wasu riga da wando masu shegen kyau , English waers ne rigan karamace matuka wacce tafidda asirin kirjinta Wandon iyakacinsa guiwanta da kadan yakamata matuka , shape dinta yafito sosan gske rigan pink ce akaimai adon hrt da black sai wandon black , gashinta tayi parking dinsa zuwa baya Qamshinta mai dadi dakashe zuciyan shureim Aji shike tashi ako wani lungu da sako naji kinta, kanta tsaye ta nufo cikin falon batareda wani tunanin zataga shushun ba Kanta akasa yake idanunta nakan wayanta ne tana duba text's dake shigowa ta WhatsApp chart , dining din tanufa kai tsaye sai dai me tunda ta dinfari gurin hancinta yafara jiyo mata qamshinsa Hakan yasata daga ido ta kalli gurin karaf sukai full eyes da shushun wanda yatsareta da manyan idanunsa , wani mayen kallo yake binta dashi tamkar yamike ya tarbota ya rungume kozai sami sassaucin abnd ke fisgan zuciyansa gameda ita haka yakeji Dauke idanunta tayi tana cigaba da dinfaro wajen , shikam shushu sam yakasa dauke idansa daga kallon kirjinta dasuke tsone idanunsa Kujera taja kusada yusrah ta zauna sai alokacin tasake duban inda yake , gud morning ya shushu tafurta tana dauke kanta gefe guda Kulan tabude wayam babu komi ya juye takaicine yarufeta , yarasa gulman dake damun shushu dason kuntata zuciyanta dayake , mekuma yakawoshi part dinta kalaci inba tsabagen yashiga rayuwanta ba Cikin shagwaba mai cikeda tsiwa take fadin"kai ya shushu me kuma yakawoka nan cin abnci kaida zaka tsaya kuci kaida Amarya Gsky nifa ana takuramin ana shiga rayuwata haba " Takare mgn tana mikewa fuu zuwa kitchen , gaba daya jikinta na kadawa wanda yasa shushun yakusa kwarewa , bugun zuciyansa ne yakaro yanajin wani abu namasa yawo cikin jikinsa Saidai tabacewa ganinsa kafin ya maida hnkln sa kan abncin , baby yusy ne ta mike yabar wajen tana danne dariyan dakeson taho masa Ganin yadda yayan nata yashiga wani moment nadaban, saibin Ayshan da mayataccen kallo yake Bisa sofa tayi kwanciyanta tashiga buga game din candy crush a phone dinta , Shushun ne ya mike tsaye byn ya kammala cin breakfast din , kai tsaye kitchen da Ayshat tanufa zuciyansa ke ingizashi yabita domin baigaji da ganin wannan wankan dake neman zautashi ba Tsaye yayi abakin kofan yana kallon yadda take fere Irish , qamshinsa ne daya cika wajen yasa Ayshan sanin yashigo gurin , amma sam batako yi yunkurin duban bakin kofanba Aikinta kawai takeyi tagama tsane Irish din , gas takunna ta dora mai yana zafi ta juye , egg takada cikin bowl ta soya ta aje Tana kokarin kwashe irish din sai jitayi anrike kugunta ta baya , saura kadan tasaki ludayin mai ya fallatsa mata tasaki wani kara Saurin sakinta yayi yana fadin"sorry my cwt plxx yana wani langabar dakai " Harara tarwatsa masa tana fadin"wai miye haka ya shushu yanzu dakasani nakone fa? Koda yake bakada asara tunda kabare sabuwa aleda tayi mgn tana sake tamke fuska " Wani murmushi yayi natakaici domin sarai yagane bakar mgn ce take yimasa shagube da ita , kuma tabbas hakan nabakanta ransa Juye abnta tayi cikin plate tana kokarin rabawa tawuce shi , sai dai taku daya yayi ya damkota zuwa jikinsa Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *57* A plastic chair dake girke cikin kitchen din yai musu masauki , plate ya amshe daga hannunta ya aje gefe guda , Kokarin kwacewa take daga rikon dayai mata amma saiya sake matseta ajikinsa, yana shakan qamshinta mai dadi da gigitashi tareda kunna wutan sha'awarta azuciyansa Hannu yasa yadago fuskanta bai jira komi ba yahade bakunansu guri guda , sai dai hawayen dayaji yana zuba daga idanunta , da yadda take kokarin kwace kanta yasashi sakin bakinta bawai don yagaji da tsotso ba Bakinsa yamayar saitin kunnuwanta cikin wata iriyar murya yake fadin "plxx esha kibarni nasami nutsuwa mana wlh idn kika sake kokarin raba jikinki danawa Allah ya isa, sai yaushe zaki gane zuciyata ayanzu tana tsananin bukatan kulawanki ? Meyasa bazaki amince shushun najinki har cikin jinin jikinsaba? Haba my cwt yakamata kifara kaunata wlh I luv u my baby" Dagowa tayi suka hada idanunsu waje guda cikin rawan murya take fadin"bazan taba amincewa da wannan kalmanba ya shushu , alokuta da dama kalman I luv u bayana nufin namiji na kaunar mace da zuciya guda bane, Bakasona ya shureim ninasani jikina kawai kakeso wlh sha'awata kawai kakeyi ya shushu Takare mgn tana fitarda sautin kukanta ahnkl " Sake matseta yayi gam cikin jikinsa yanajin yadda sautin kukanta ke taba zuciyansa, cikin karfi hali yayi mgn yana fadin "shikenan esha zan nunamiki ba jikinki kadai nakesoba ke nakeso , bazan sake neman wani abu ajikinki ba harsai kece kika amince da hakan , amma kisani kowani hali nafada kece sila domin ayanzu nakai munzilin dabazan iya rayuwa babu mace ba , esha inasonki ina kuma tsananin bukatar kibani kulawa domin kare martabata , Zanci gaba da azabtuwa da sonki tareda adana sha'awarki har zuwa lokacin dazaki amince shureim yana kaunarki sonki ne yahaifar da tsananin bukatarki agareni cwthrt , kedin dabance esha " Yakare mgn yana sake rungumarta sosai tareda kai baki yasunbaci wuyanta , hannu yasa yana wifing tears din dake xuba afuskarta Plate din chips dinta ya dakko yashiga bata abaki , ba musu take amsa domin yunwa takeji saidata kauda kai alamun takoshi sannan ya kyaleta Yana rikeda hannunta suka fito daga kitchen din gaba daya jikinta yayi mugun sanyi , son shushun kesake kassara zuciyanta har tanaji anya zata cigaba da gujemasa tamkar yadda ta tsarawa kanta wahal da zuciya da gangar jikinsa? Dining yanata yahada mata ruwan shayi wannan karon taki yarda yabata abaki , dakanta ta karba tanasha shikuma idanunsa akanta yake harta kare Atare suka mike hannunta yakama murya can kasa yake fadin"babyna zani gdn momy plxx anjima ki shirya launch dani kinji my cwt" Dauke kai kawai tayi byn ta kwace hannunta gaba tai zuwa bedroom dinta tabarshi tsaye , yana murmushi shikadai wani sonta yakeji nasake karuwa cikin zuciyansa ***karfe 3pm yusrah tabar gdn shushu Aysha jitayi tamkar karta koma domin bakaramin rage mata damuwa zamanta keyiba Sai dai tasani momy bazata taba amincewa da dawowanta gdn baki dayaba , yanzuma kwanakin da tayi don kawai tana tausayin Ayshan ne Dawowa Aysha tayi ta kule cikin bedroom dinta , hawayen daba tasan kona miyeba ke zuba a idanunta Maganganun shushun 1by1 kedawowa cikin kwakwalwanta , tanajin wani irin tausayinsa da soyayyarta cikin zuciyanta , sai dai takasa amincewa shushu yakamu da sonta Side drawer dinta tajawo wanda wani karamin diary dinta ke ciki , shita dakko tareda bude wani shafi domin yin rubutu Inda tafara rubutun kamar haka" **ya *shureim sonka akullum yana kara illah ta dukkanin zuciya da gangar jikinane, domin nasani sonka yariga da yazama jinin jikina , narayu dasonka ne tunbansan miye soba harna fahimci kayi wa zuciyata mummunan kamu , bansake sanin bazan iya rayuwa babu kaiba saida muka zama abu guda , inasonka mijina ina tsananin kishinka sai dai sam zuciyata takasa amincewa da kana sona ya shushu* * *Nakasa yadda ba sha'awata kesaka furtamin kalman soba ...... Takasa karisa rubutun sakamakon karan bude kofansa da shigowansa dataji* " Dasauri ta cusa diary din karkashin pillow domin duk wani sirrin soyayyansa datake yana rubuce cikinsa , sai dai abnd batasani ba yariga yagani Dagowa tayi idanunta na zubda hawaye ganin irin kallon dayake mata yasata saurin sunkuyar dakanta hawayen da takasa tsaidasu nacigaba da zuba Ahnkl yake karisowa har yasami bakin gadon yazauna , hannu yakai ya janyota tareda daga pillon da hannu guda Diary din yadauke yana juyashi ahannunsa , Ayshat ce tayi saurin kwace jikinta tana zuba masa magiyan yabata abnta , kada yakarnce mata sirrin dake cikin sa Harara ya watsamata yana fadin"akwai wani sirrin da mata zata boye ma mijinta ne esha , ko zakiyi kuka najini yau saina karance sirrin dake cikin wannan littafin Nasan dai baiwuce sirrin soyayyan guy din dakike so bako , yayi mgn ne cikin jin zafi da tsananin kishi shiyasa kotakan irin gunjin kukan datake masa baibiba ya tsallake ta zuciyansa na tafasa yabar part din kotakan launch din daya shigo domin sa baibi ba ****apart din Neesa kuwa kwance take afalo ta kunna TV domin yarage mata damuwan datake ciki , sai dai zuciyanta ba akan kallon da takunna yake ba , tayi nisa ne cikin tunanin angonta shureim wanda ayanxu take hango tsananta karara acikin kwayar idanunsa Tayi wanka tasake sauya kwalliya dakaya masu daukar hnkl, jikinta dakuma ko ina nadakin na fidda qamshi ne mai matukar dadi Ko lunch din da aka kawo takasaci sam tanan kwancen cikin tunani taji karan bude kofan falon Hakan yasata daga idanunta ta hangosa shureim Ko sam baiko dubi inda takeba ya shige cikin part dinsa, yanayinsa kadai zai baka tabbacin baya cikin nutsuwan zuciyansa Lumshe idanunta tayi tanaji tamkar tabi bayansa tabashi hakury , tasanar dashi ta tuba ayanxu shikadai take bukata cikin rayuwanta , sai dai bazata iyaba Amatsayinta na amarya wacce yadace ace shine yake tarairayanta ayanxu , wata zuciyan kesanar mata taya zai tarairayeta alhali yasan Irin LAIFIN data dinga aikatawa a BOYE Lumshe idanunta tayi hawaye nasauka ahnkl yanzu shikenan haka zatai tazama tamkar hoto miji bayako bi takanta ? Shikam shushu tunda yashige anan sofa ya kwanta cikin falonsa , jikinsa har wani rawa yakeyi yakosa yasan meke kunshe cikin wannan diary din Ahnkl yafara karantawa harya kare hawaye nake hangowa suna zarya akuncinsa , tsananin son Aysha da tausayinta ke cika zuciyansa, dama Aysha shine mutumin datakeso ? Meyasa yakasa nuna mata so awancan lokacin Meyasa bata sanar dashi shine muradin rantaba? Meyasa har ayanxu tacigaba da boye son tana wahal da zukatansu baki daya? Abubuwan daya dingayi mata narashin kyautawa ne suka dinga dawo masa, gaba daya jiyayi yatsani kansa , wutan soyayyan ta kesake ruruwa cikin zuciyansa Afili yake fadin"ina sonki esha yana kaunarki zan kuladake zan mallaka miki dukkanin zuciya da gangar jikina , zanbaki kulawa tareda tsantsan soyayya esha Wlh inasonki matata ina sonki zankuma rayu dake har karshen numfashina , rungume diary din yayi tamkar Ayshan ce rungume akirjinsa Hawaye yakeyi sosai natsananin tausayinta ahaka har baisan sanda barci yasace shi , cikeda mafarkin wai gashi suna shinfida kyakykyawar rayuwa da eshan ba Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *58* *5* *DAYS LATER* Cikin wadannan kwanakin daya kasance 6days dakawo Neesa cikin gdn shushu, babu abnd ya hadasu domin sam bata gabansa , hasalima bayi son ganinta sam Tunani da tsananin damuwa yasata rama sosan gske illah haske data karayi , ayau dai takudiry aniyan fuskantansa ayi wacce za'ayi domin tagaji Misalin 10nadare taji shigowansa part din nasa, sanye take cikin sleeping gown wacce batada maraba da kyallen tatan koko Babu abnd baka hangowa na halittar kiran jikinta , qamshi ketashi ta kowani lungu da sako na jikin nata Batadamu data sanya hijab ko zani akan shigan nataba, domin so take tajanyo hnklnsa ya biyamata kwadayin dake addaban zuciyanta, domin tana cikin kewa da bukatuwan hakan , domin ayanxu babu mai debe mata kewan hakan Shureim yafito daga bathroom kenan yana sanya jallabiya , dakin gaba daya sanyi da qamshi ke fita daga dakin Ya aje kwalban turaren daya gama fesawa kenan ya juya zuwa beddinsa, yaji karan murda handle din kofa Baidamu sam daya san kowayeba illah daukar phone dinsa dayayi , yana turawa sahiban zuciyansa ayanxu wato esha Qamshin dayake shakane yake karuwa a kafofin hancinsa, hakan yasa ya aje wayan byn yatura mata sakon , mai dauke da kalamai masu matukar nauyi dasace zuciyan duk wacce yakamu da kaunarsa Idanunsa yasauke akanta wacce ke tsaye takasa karisowa , domin yadda tasami kirjinta na tsananin bugawa Dauke kansa yayi yakwantar bisa pillow tareda maidasu ya kulle , batareda ko kwakwkwaran motsi yasake yiba , illah hancinsa dahar yanzu ke shako masa wani irin sassanyan qamshi Ahnkl Aneesa take takowa har zuwa bakin bed din tazauna , zuciyanta ya tsinke bugun kirjinta yakaru Cikin wata irin murya tafara mgn tana fadin"shureim ina rokonka gafara dakayafemin kadaina tsanata, wlh duk abnd na aikata sharrin shaidan ne da kuma tsananin bukatar aure wanda mahaifina yakasa bani goyan baya Kaji tausayina ka tallafi rayuwata kona ji dadin yin tabbatacciyar tuba shushu, nasani kana kyamata ka kuma tsaneni , wlh shureim son ka gab yakeda ya illah tani inasonka , inajinka har cikin jikina Idn baka yafemin ka dawo gareniba jinake tamkar zan iya rasa raina ko inkoma ruwa ,plzz ya sh.......... " Wata razananniyan tsawan da shureim yadaka matane yahanata karisa kalamanta , idanunsa gaba daya sun sauya launi yake dubanta , byn yasa hannu ya hankadeta daga kusa dashi Kasan carpet ta zube tana gunjin kuka cikin kausasasshiyar murya yafara mgn"yimun shiru kazama mayaudariya kawai harni zaki sakoma wannan dan iskan kayan kishigo inda nake kina fadamin wadannan banzayen kalaman ? To bari kiji Aneesa duk iya sonda nakemiki ayanxu natsaneki Neesa, bazan iya rayuwa dake cikin wannan kazamar rayuwan dakika aikata ba Na gwammaci sonki yayimin illah akan insake baki zuciyata , kitashi kibarmin daki tun ban miki wulakanci mafi muni cikin rayuwanki ba Wato kega 'yar iska mara aji ko ? Kinbiyo miji har turanka sa domin tsabagen jarabar da kikeda shi wannan wani Irin rashin ajine da akuyanci haka ? Koda yake bazanyi mamakiba idn nayi la'akari dake din wacece , wani tsawan yakuma daka mata yana mai runtse idanunsa bayi kaunan kokadan yasake daura idanunsa asuranta don karma ta haddasa fitinan datake buri cikin zuciyansa Fadi yake I said get out Plzz , kada kibari insake repeating words dina akanki , stupid gal " Kaman kasa ya tsage haka Neesa keji don tsananin kunya datakaici , bata taba tunanin shushunta zai iya rintse ido yaci mutuncinta har hakaba Wani bakin cikine ya turnuke zuciyanta aguje ta fice daga dakin tana kuka wiwi gawani tsananin sha'awansa da sonsa dake addaban zuciyanta Tabbas ayadda takejin zuciyanta dazata sami wata abokiyar har ka bataji zata iya hana kanta aikata koma miye domin samin nutsuwa, wa'iyazubillah Dukkaninsu haka suka kwana xuciyoyinsu sam babu dadi ko kadan ****Washegari tun safe shureim kejin sa cikin wata iriyar nishadi domin ayau zai tattara yakoma part din cwt dinsa Aysha Misalin 11am yafito anan falo ya tadda Neesa , kallo daya yaimata yaga yadda idanunta suka tasa har abn yaso ya dami zuciyansa Kisameni a part din my cwt wifey ya furta batare daya tsaya amsa gaisuwan dayake mata ba ya fita Kai tsaye part din eshan yanufa cikeda dokin son ganinta , domin rabon dayasata a ido tun randa ya kwace mata diary dinta Koya shiga part din bata yarda sam suhadu dashi harya gaji yabarta domin yasan rananshi nazuwa , yau kenan dayake jinsa tamkar sabon angone shi A falo yasameta kwance rikeda waya ahannunta gama kalacinta kenan , tadawo cikin falon ta kwanta tana sanye cikin skin tight pencil skat wanda idn tamike tsayinsa da kadan yazarce guiwanta Sai wata guntuwar top milk color yayinda sakat din yazama black , fadin kyawun datayima bata bakine gashinta yakwanta abayanta sai qamshi take zabgawa kawai abnta Tunkafin yayi sallama qamshinsa ne yafara iso mata , hakan yasata sake gyara kwanciyanta byn ta amsa sallaman ahnkl Karisowa yayi idanunsa nakanta harya iso yazaune kusa da ita byn yasa hannu ya kwashe kafafunta dake mike Yadda tadauke kai tana gaidashi ne yasashi kai hannu yadagota gaba dayanta , bai mata masaukiba sai akan jikinsa yana kokarin sanya idanunsa cikin nata Gud morning ya shushu tafurta ahnkl tana tunzure baki , tamkar zata fashe da ihu bai amsa ba sai kawo yadago da fuskanta ya sunbata Kansa yamayar ya cusa akirjinta yana shakan fitinannen qamshinta dake jefashi cikin shauki Ahnkl yakai bakinsa kunninta yana fadin"I really miss u my cwt esha meyasa kikeson wahal da zuciyoyinmu bayan dukkaninmu munsan bazamu iya rayuwa batareda junaba umm? Baby I luv u .... Ya furta cikin wata irin murya daya tada tsigogin jikin eshan baki daya , yana sake cusa kansa akirjinta tareda sauke ajiyan zuciya Sallaman Neesa da shigowanta yasa Ayshat saurin kallon bakin kofan , ganin wacce ketsaye ta harde hannuwanta akirji tana kallonsu , tunda kujeran dasuke yana facing bakin kofanne Kokarin kwace jikinta takeyi amma sam shushun yaki bata daman hakan, kallonsa yakai ga Aneesan yana fadin "bismillah mana yayi mgn yana Hade fuska tareda gyarawa Ayshan zama ajikinsa " Saida Aneesa tayi matukar danne zuciyanta kafin ta iya karisowa tazauna , murmushi ta kakaro tana fadin"ina kwana Anty Aysha" Sosai eshan taji tausayinta domin tana karantar yanayinta , tareda hango kishi karara akwayar idanunta , itakanta bataso Neesa tagansu cikin irin yanayin dasukeba , domin dole zuciyanta yasosu Saidai tagane laifin shushun ne da gayya yasake matseta ajikinsa domin yabakanta ran Aneesan, cikin sanyin murya Aysha ke amsa gaisuwan da fadin "Lfy lau Amaryanmu ya kadaici ? " Shushun ne yayi gyaran murya kafin yafara mgn dafadin"to ina godia ga Allah daya hadamu awannan guri amatsayin ma'aurata Dukkaninku kunzamo akarkashin ikona ne ina fata zaku hada kawunanku domin bani dama insauke nauyin dake kaina Ke Aneesa inaso ki girmama esha amatsayinta na babba kibata girmanta , domin koda wasa bazan amince da raini da rashin kunya ba Ke kuma baby ga qanwarki nan ku zauna lfy nasani bakida matsala , so duka kuriki juna kuzauna lfy domin hakan shizai haifar da kyakykyawan zamantakewa atsakaninmu Mgn kwanaki nayanke kwana bibbiyu atsakani idn akwai wacce keda mgn o namanta mgn girki ,ga Peter nan kukune ke esha ba bako bane agareki Shizai cigaba da girki yakaiwa kowani bangare duk mai sha'awan girkawa mijinta dakanta tana iyayi idn akwai mgn kuna iyayi Yakare yana kallon Neesa data saukar dakai kasa tamkar wata mara gsky " Jin sunyi shiru yasashi duban Ayshat yana fadin"my cwt any matsala ? " Girgiza kai tayi ahnkl ta furta "babu ya shushu Allah yahada kanmu yabamu zaman lfy Allah yakauda shaidan atsakanin mu yabamu ikon yimaka biyayya ameen" Maganganunta sun masa dadi matuka hakan yasa yasunbaceta yana fadin"ameen my cwt Allah yai muku albarka " Duban Neesa yayi yana fadin"Amarya kina iya tafiya dama mgn kenan " Ahnkl Neesa tamike jikinta yayi sanyi kalau tabbas tayi babban kuskure data salwantar da mutuncinta atiti Yau gashi gaban idanunta shushun ta kenunawa wata so da kulawa , wacce abaya yasha sanar da ita baya sonta zabin mom dinsace, tabbas namiji dan kuna mane wasu zafafan hawayene suka shiga sintiri afuskanta Adaddafe ta isa part dinta ta zube bisa sofa tareda sakin wani irin kuka mai ban tausayi ****Abangaren Aysha kuwa Aneesa nafita tayi kokarin zame jikinta , hannu yasa yarike kugunta yana fadin"baby plxx kibarni naji dumin jikinki ina bukatar hakan plxx karki hanani kinji babyna " Lakwas tayi tareda maida kanta takwantar akirjinsa , saida ya jagulata son ransa bata hanashi ba sam domin itama zuciyanta na bukatan hakan Yana rungume da ita akafadunsa yabata zuwa dining yana rada mata cewa shifa yunwa yakeji baiyi break fast ba Dakyar yashawo kanta taciyar dashi saiwani narke masa take , shikam gaba daya yasake susucewa akanta yake Aysha jitake tamkar kada wannan moment din yawuce , domin gani take tamkar ba shushun ta ba yadda yake mata wasu Irin abubuwa dake sata jin nauyinsa Yana kammalawa yasanar mata zaifita yadawo kuma ta tabbatar tasake yimasa kwalliyar datafi wannan kyau Itadai da murmushi tabishi batareda ta iya furta ko kalma gudaba Hmmm #team shushu # Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *59* Da dare misalin karfe 9pm Aysha ce zaune gaban mirrow tana shafa , tagama shafa lotion kadan a lallausar fatarta, tana gyara sumanta data shafe shi da mayuka masu qamshin gske Towel ne kadai daure akirjinta tana cikin fesa body spray ne shushun yaturo kofar dakin yashigo Ta jikin mirrow din take hango yana sanye cikin milk color din jallabiya , murmushi ne dauke afuskarsa harya kariso inda take Kokarin tashi take tasaka sleeping gown dinta , amma yamaidata ya zaunar wasu turarukan ya shiga sake feshe mata Kafin yadauketa itada towel din yadire kan gado , bani rigata ya shushu plxx Aysha ta fadi cikeda wani salo na shagwaba Baice komiba saida ya haye bisa gadon sannan ya kai bakinsa kunnuwanta yana fadin"no baby indai ni za'a sakawa bana bukata " Yana mgn ne hannuwansa gaba daya yana yawo ajikinta , Duk iya yadda taso hanashi raba jikinta da towel din takasa Light up yai musu byn yajanyo ta yahade jikinsu gurin guda , akunnuwanta yake mata mgn yana fadin"meyasa kikaita dakon soyayyata batare dakin sanar dani nine muradinki ba baby? Sannan sbd tsabar mugunta kikaso kicigaba da wahal da zukatanmu alhali kin rigada kinsan muna son junako" Hannu tasa tarufe bakinsa alamun yayi shiru batason mgn, hakan yabashi daman cigaba da sarrafata yadda takeso Awannan daren shushu yasami wani irin nutsuwan dabai taba tunanin akwaita aduniyaba, sun faranta ran junane tareda nuna junansu yadda suke matukar kaunan kansu Aysha bakaramar dauriya da jarumta ta nunawa shushun ba , wanda akarshe rungumeta yayi tsam akirjinsa yana hawaye , wata sabuwar kaunanta kesake mamaye zuciyansa Kalamai masu matukar nauyi da tsayawa azucci yake fada mata , wacce ita Ayshan batasan ma Yanayi ba domin baccinta takeyi sbd yadda tagalabaita Da asuba itace tafara farkawa tazare jikinta xuwa bathroom , tana cikin wankan saigashi ya shigo Atakaice dai tare sukai wankan suka fito shiya jasu sallah , byn sun idane Ayshan tacigaba dazama harsai da gari yayi haske tana azkar da karatun Qur'an Wanda takeyi abayyane cikin sanyin muryanta , koda ta ida komawa tayi kan gado inda shushun ke kwance idanunsa fes akanta Ganin tana kokarin komawa can karshen gadon takwanta , yasashi ware mata hannuwansa alamun ta taho Noke kafada tayi irin Wanda yara kanyi insunajin daru , cikin tun zure baki taje can karshen gadon ta kwanta Mirginawa yayi yacinmata baijira komiba yaimata masauki akirjinsa, murya can kasa yake fadin "karki kara yunkurin yimin gardama nida jikina anason adinga min rowansa ko, irin kukan shagwaban dataita mai adaren jiya yafara tsokananta dashi Matsananciyar kunyansa ne yarufeta hakan yasata boye kanta akirjinsa tana fadin" plxx ya shushu kaga kabari banso wlh kuwa" I luv u..... My esha ina matukar kaunarki tayadda bazan iya rayuwa babu kega , plxx ki kuladani na baki amanan kaina baby Ahnkl takai bakinta kunnuwansa tana fadin "I luv u too ya shureim esha nakaunarka fiyeda yadda kake kaunarta domin dasonka narayu tunbansan miye son ba , Taya zan iya rayuwa batareda kaiba ? Kaine farin cikin esha ya shushu , plxx ka rike amanata kasoni koda rabin sonda nakema ne kaji mijina Takarishe mgn tana sake shigar da jikinta cikin nasa" Yadda taji yasake matseta very tightly ajikinsa ya tabbatar mata mahanganunta sun shigesa matuka Kin sameni my cwt indai zuciyata kikeso inaso kisa aranki kinsameta , sai yadda kikai da ita esha, kifadi duk abnd kikeso afadin duniyan nan nayi miki alqawarin yimiki shi , koda hakan na nufin shine Abu nakarshe dazan gabatar cikin rayuwata baby Fadi kome kike bukata agareni my cwthrt " Shiru tayi akirjinsa tanajin yadda sonsa kesake mamaye zuciyanta, hawayen farin ciki take zubarwa tareda yima Allah kirari cikin zuciyanta , daya mallaka mata zuciyan shureim din alokacin data fara cire rai da samunsa Ahnkl cikin cool voice dinta tafara fadin"banison komi ya shushu tunda harna sami soyayyar dana dade ina nema daga gareka Abu daya nakeso kadaukar min alqawari bani fatan kace bazaka iyaba my luv , " Cikin saury yake fadin "fadi koma miye esha zan yi miki fadi bukatar ki kawai " Inaso kabawa Aneesa duk wata kulawan da mace ke bukata agun mijinta ya shushu Inaso kasauke duk wani hakkinata dake kanka , kanasonta nasani haryanzu ya shureim , meyasa bazaka yafemata ba ? Banaso ka kasance cikin mara adalci atsakaninmu , banso katashi ranan lahira da shanyayyen sashi , domin kafifitani akanta ko kashiga hakkinta asanadina Don Allah ya shureim kacikamin alqawarin kula da ita , kasani bijere mata da juya baya agareta babban barazanace ga rayuwanta ayanxu Aneesa tana matukar kaunarka duk wanda zai kalli idanunta zai hango sonka kwance cikinsu , Nasan zafin so nasan yadda zuciya kan shiga cikin garari alokacin da wanda kake tsananin so yajuya maka baya Baka tunanin karta koma ruwa ? Nasan bukatata yai maka tsaury amma babu yadda zanyi ya shureim , wannan itace soyayyan dazan nuna maka kayi adalci atsakanin mu , kasauke hakkinmu dake wuyanka " Tunda tafara mgn shushu kejin yadda xufa ke keto masa, meyasa Aysha zatai masa haka meyasa xata bijiro masa da wannan bukatan nata ? Amma bashida mafita daya wuce cika alqawary domin shine ya tabbatar mata dacewa tafadi komiye zai cika matashi Ahnkl takeji yana zare jikinta daga nasa , tareda juya mata baya cikin wani irin murya mai matukar rauni yake fadin"why esha? Meyasa zaki zabi wannan ki canza koma miye amma banda wannan, cika alqawarinki na nufin harda kusantar Neesa byn nidake munsan itadin wacece" Matsawa tayi tareda kwantar da kanta akafadunsa tabaya , cikin murya can kasa take fadin nasani ya shushu kuma wannan itace kadai abnd zakamin insan cewa kana kaunata, zakuma ka iya bani farin cikin danake burin samu daga gareka Aneesa macece mai rauni datake bukatan kulawanka , ta aikata laifi wanda bafa kai taimawaba tsakanin ta da Allah , ashe kenan bakada hujjan dazaka kasa yimata uzuri da yafiya dukanmu agurinsa muke neman tuba domin muma masu aikata laifine Karka manta iyayenmu sun aikata sama da abnd ta aikata , meyasa su muka yafe musu ? Muka kasa juya baya agaresu plxx ya shureim kada kabari kasake zama silan jefa rayuwanta cikin wani hali , domin sai Allah ya tambayeka Ayanxu kiwanta yana hannunka da sauke duk wani hakki nata dake wiyanka , Kadaure kamance abnd yafaru abaya mugina sabuwar rayuwan dazamu samu tsira ranan dabama nunfashi " Takare mgn yanajin saukan hawayenta , duk iya yadda yaso danne hawayen sa kasawa yayi , hakan yasashi juyo da ita suna fuskanta juna Wani irin runguma yaimata yana jin tamkar yamaida ta cikin jikinsa, tabbas ya amincewa zuciyansa Aysha tadabance cikin mata , irin ta sunyi karanci sosan gske yarasa same zai saka mata dashi domin ta tunasar dashi abnd yashige masa duhu , Baisan afili yake mgn ba Saida yaji tana fadin"kasoni har karshen rayuwanmu ka kuma kula damu wannan shine kadai abnd zaka sakamin dashi ya shushu " Ahnkl ya furta "kinsamu my life inasonki inasonki Ayshat..... " Daganan wata duniya suka sake fadawa tamkar zasu cinye da juna, sbd tsananin soyayya da kyar suka iya rabuwa da juna Yinin ranan babu inda shushun ya iya fita suna nane da junansu , komi tare sukeyi Akwana dayan daya rage masa apart din eshan , fadin irin rayuwan dasukaima alkalamina bazai iya rubutawa ba Ayshat ta gamsu takuma amince ayanxu shushu nasonta , tagama mallakan zuciyansa sosan gske Ranan dazai koma part din Neesa kuwa tamkar ansaukar mai dawani bacin rai haka yakeji , Aysha duk tana lura da yanayinsa Hakan yasata tadinga lallabashi harsuka rabu Lfy , itama cikin karfin hali takeyin komi tana kishinsa sai dai batada daman dazata nuna hakan , dole tadanne matukar tanason yazama mai adalci atsakaninsu ******A part din Neesa kuwa around 6nayamma ne shushun ya shigo anan falo yasameta kwance da wani novel ahannu tana karantawa Sallaman da yayi yasata dagowa tasauke idanunta akansa, wani mugun kyau taga yasake yimata gashi shagan dayayi ya kara fiddo da kyawunsa Dauke kai tayi byn ta amsa sallaman ahnkl tareda maida hnklnta kan karatun datake, shima baibi ta kantaba kaitsaye bangarensa yawuce Baisake fitowaba sai dake kiran magrib, koda yafita baisake shigowa gdn ba sai around 10 , hakan yasashi fadawa bath room ya watsa ruwa Farar jallabiya kar yasaka yafito falon sai qamshi yake , baiyi zaton zai sameta ba sai ganinta yayi kwance tana kallon wani korean series Dining ya wuce kai tsaye domin cin abnci ,jallof din cous cous yaxuba sai patotoa salad dayaji liver Lemun zobo yaxuba cikin cup sai dai kurba daya yayi , yagane banbancin dadinsa dana cwt dinsa, hatta dandanon abncin yaji daban haka dai ya tsakala ya mike Amaimakon yakoma part din nasa sai zama yayi cikin parlorn , remote control yadauka yacanza channel ya shiga kallo Abnd yasa Aneesa tashi tsam tayi shigewanta bedroom , byn ta yabi da kallon yana sakin karamin tsaki Akqawarin daya daukarwa eshan sane yake dawo masa ,ahnkl yakejin wani bacin rai nataso masa tareda kewan eshan har yanaji bazai iya runtsawa bai sanyata cikin idanunsaba Kaman wanda aka tsikara ya mike yai waje ******koda ya isa knocking yayi akofar falon esha nazaune, suna chart da yusrah gefe guda kuma karan TV ne yake tashi Cikin shirin kwanciya take tsaf cikin mitsitsiyar sleeping gown babu abnd baa gani na surar jikinta , bata dora komi akaiba illah dai-dai datayi sanyin air-condition na ratsata , domin akwanakinnan garin na Abuja zafi ake sosai Knocking dayake ne yasata mikewa tana tunanin waye awannan lokacin kuma , saida ta tambaya waye ? Nine my cwt bude yafadi duk ya zaku tabude kofan , tana budewa ta sauke masa murmushi cikin zolaya take fadin"angon Neesa ya kuma da daren nan ,? " Harara ya aikamata byn ya ida shigowa kafin yakai hannu yamurde kunninta , kara tasaki cikeda shagwaba take fadin"kai ya shushu dazafi fa" Saida yadau keta cak xuwa cikin sofa kafin yadireta acinyansa , yana fadin"to bake bane kike tsokanata wato niba angonki bane na Neesa neko ? Byn tunaninki ne yahanani sukuni nazo adan bani abnd zanji sanyi-sanyi shine ake nema abata raina ko? Yakare mgn yana wani narke mata tamkar karamin yaro " Bakinta takai ta sunbaci fuskansa ahnkl take fadin"sorry my chapman aini yanzu bani da abn baka , sai dai kanwata Neesa " Tureta yayi alamun yayi fishi itako dariya takeyi sosai kafin , tasake hawa kansa tana fadin"haba my habibi harda su turewa to aidai gsky nafadi , kaga yanzufa duk cikin lokacinta muke plxx ya shushu muje narakaka , nima idn akamin haka gsky bazan lamuntaba " Bai yadda yabarta ba saida yayi abnd zaiji dadi kafin yasaketa , gaba daya saiyaji ya sake kunna wa zuciyansa wutan sha'awantane Dakyar tarakashi yabar part dinta lokacin 11 hartayi tama wuce *********koda yashiga kaitsaye part dinsa ya wuce wacce yahango kwance kan gadonsa ne tasa zuciyansa baci Aneesa ce tayi kwance cikin shigan da dole ta tsokano fitina , pant ce kadai ajikinta sai siririyar bra daba marabanta da babu Qamshinta gaba daya yacika dakin , sam bataji shigowansa ba domin bacci yafara daukanta , shureim kam tamkar gunki haka yakoma tsaye yayi akanta yana kare mata kallo , wani abu daya dade yana kokarin dannewa azuciyansa ne yataso , dama gashi cikin bukatan kasancewa da mace yake domin eshansa tagama kunnosa Ahnkl yake rage tsayinsa haryakai bakin beddin yazauna jiyake tamkar ana ingizashi , ahnkl yakai hannu yashafi kirjinta wanda hakan yasata ta motsa Saurin janye wa yayi ganin tafara bude ido , ganinsa yasata sunkuyar da kanta byn tatashi zaune Wani kallo yawatsa mata yana fadin"ubanwa yabaki izinin shigowa kikwanta min adaki ? " Dagajin yadda yake mgn ma Neesa tasan tarkonta yafara aiki , wani far tayi da idanunta tana fadin"haba my shushu laifine don mata tabiyo mijinta ? " Tsaki yaja yana fadin "okey ! Okey nagane mekike nema " Sake kwanciya tayi ta juya masa baya , wani abu yaji ya sake sukan shi akirji kashe hasken dakin yayi zuwa mai duhun haske , tareda rabawa ya kwanta Tsayin mintuna zuciyansa nacigaba da bugawa , qamshin dayake shaka nasake kashe jikinsa , ahnkl Aneesa ke matsowa garesa harta kawo kusada shi Jikawai shushun yayi tafado kansa tareda rungumeshi , wani irin bugun zuciyansa ne yakaru , sam yakasa tureta daga jikinsa Hakan yabata daman hade fuskansu guri guda tana sake goga kirjinta anasa, duk yadda shushu yaso ya kaucewa faruwan wani abu atsakaninsu yakasa Lokaci guda Aneesa tacire duk wata kunya tafara sarrafashi da kalolin wasnnin dasuka gigitashi, harbaisan lokacin daya fara maida martaniba , Alokacin dakai afkuwa zata afkune Neesa taraina kanta , domin karon farko kenan dazata fara sanin namiji arayuwanta Kokadan ya shushun bai saurara mata ba ta gurzu matuka ahannunsa ,lokacin daya dawo hayyacinsane ya dubi Neesan wacce ke kuka na irin axavan datasha Tureta yayi daga jikinsa tareda juya mata baya , zuciyansa ne yafara tariyo masa munanan pics da kazamin vedion daya gani Bakin kici ne yamamaye zuciyansa alokacin daya tuno yadda yashigeta, sam baisha wahalan daya kaman lokacin dazai mallaki eshansa ba Uwa uba sam baiji tsananin gamsuwa daga Aneesan ba , duk da dai yakashe abnd kedamun zuciyansa , wani mugun son eshansa ne da wani martaba nadaban data sake samu acikin zuciyansa Tabbas Aneesa ta bata wayonta , yanaji azuciyansa zai cigaba dasauke mata hakkinta na aurene badon yasami cikakkiyar gamsuwaba, Wannan yanaga eshansa ita kadaice sirrinsa , ayanxu bayaji zai iya hada soyayyanta guri guda dana Neesa, tabbas ada yasota sonda baitaba tunanin kaifinsa zai iya dakushewa ba , Koda asuba tayi bathroom yashiga yai wanka , baiko bi takanta ba ya wuce ya tada sallah ,idarwansa yayi daidai da fitiwan Neesa daure da towel Ficewa tayi zuwa bedroom dinta zuciyanta dajikinta sunyi sanyi , ganin yadd shushun kema ta wani wulakntaccen kallo Tabbas rashin kai budurci babban masifane ga diya mace , saidai wani gefe nazuciyanta yasake cika da matsananciyr soyayyan shushun ne Harta idar da sallah takoma ta kwanta , zuciyanta asanyaye yake tasani da'ace yasameta acikakkiyartane zuwa yanzu dayananan yana tarairaya da lallashintane Danasnin da bashida sauran anfani shita dingayi har bacci yasake daukanta *Agurguje plxx* *One month later* Zaman lfy tareda kwanciyan hnkl ne kewanxuwa agn shushun, Aneesa da Ayshan sun hada kansu suna wani irin zamane , mai cikeda girmama juna da kuma fahimta Aneesa ta kwantar dakai tana bin Ayshan tateda bata girma , sam basa kishi irin na jahilan matan yanzu , wanda son zuciya darashin wayewa kedamunsu Kowacce kokarin kwantar da hnkln mijinta take , tareda kokarin ganin takafa gwamnatinta mai karfi Babu laifi shushun na kokarin bawa Aneesan duk wace kulawa , daganin ya kwatanta adalci Saii dai eshan itace tauraruwan dake haskawa cikin zuciya da gangar jikinsa , irin yadda take nuna masa so da tarairaya nadabance , ya gama amincewa kowace mace da baiwanta ake halittanta Acikin wannan lokacin ne kuma akasanya baikon Dr sudais da yusrah , wanda akasa 4weeks kacal ******* Bayan sati guda wanda yakasance yau din weekend ne saturday, Ayshan ce gaban madubi tana kallon kanta tundaga sama har kasa , tasake cika haskenta yakaru matuka babu abnd kedamunta irin yadda kirjinta suka sake cika matuka , kugunta yasake budewa itakanta tasan tayi kyau bakadan ba Riga da zani tasaka wanda zanin idn kaganshi ajikinta zakayi tsammanin skat ne , kayan sunkamata sosan gske mayafi takeson hafawa gogan nata yashigo Murmushine dauke a fuskansa har ya kariso inda take tsaye,itama murmushin take maida masa , kansa yakwantar akafadunta yana sunsunan qamshinta mai dadi Hannuwansa duka na rikeda kugunta ne ahnkl ya sunbace ta yana mata rada a kunni yana fadin"babyna kinganki kuwa yadda kike sake cika , anya ko banyi ajiyata ananba , yana mgn ne hannuwansa nashafa shafaffen cikinta zuwa maranta " Rike hannuwansa tayi cikin shagwaba take fadin"nikam babu wani ajiyan ka anan nagama shirin mujeko kada Aneesa taita jira kaga babu dadi" Dunguremata kai yayi yana fadin "kaji mai wayau nida sonayi mudaga fitan zuwa dare , domin yau ...... Akunni ya ida fadamata sauran kalaman" Tureshi tayi dakarfi tana hararansa yana dariya mai ban sha'awa,tayi gaba shikuma ya sungumi handbag dinta data barshi ya biyo bynta Atsaye yasamesu daga ita har Neesa wacce itama tagama hadewa cikin doguwar rigan laces tayi kyau matuka, tasake fresh da kyau abnta Gaba sukayi yana biyedasu rikeda jakan eshan wanda yahanata rikewa, itadai Neesa binsa kawai take da kallo , lokuta da dama takanyi mamakin yadda Ayshan tayi kane -kane azuciyansa Duk da yana iya kokari gurin takatsantsan din boye son afili idn suna tare , amma hakan baihana Aneesan gane ayanzu Ayshan tayimata zarrah ba Gdn momy suka fara zuwa daganan suka wuce gdn su Ayshan, sun jima sosai sai dare yazo yadaukesu , Aysha sunzanta da ummanta inda take sanar mata da mgn neman auren dayake azaria , wanda zaayi da zaran gadawo daga checkup din daya tafi kasar England Kwantar mata da hnkl eshan takeyi tana hawaye wanda umman ta tsareta domin jin ma'anansa, anan tafallasa mata sirrin datasani na abnd su Abban suka dade suna aikatawa a BOYE Umman Ayshan tashiga kwantar mata da hnkl , takara da cewan auren dazaiyi ita shine kwanciyan hnklnta Bakaramin abu umman tahadawa Neesa ba tundaga kan turaruka , da atamface zuwa tsadaddun sarkoki fashions , tayaba da yadda suka hada kansu suna zaune lfy da juna Koda suka isa gd kowa part dinta tawuce , inda hakasance Ayshan keda shushun aranan , hakan yasa suka nufi bangaren Ayshan yana tallabe da ita akafadunsa ******cikin satin da akashiga aka sanya ranan auren dady da maryama , wacce takammala istibra'inta hakan yasa aka sati 2 kacal , ana gama nasu da 2 weeks sai ayi na yusrah Maryama dai haifaffiyar gwarinpa ce , iyayenta sun rasu tun tana 10yrs hakan yasa rukonta yadawo hannun mallam Audi , wan mahaifinta agurinshi ta tashi wanda suke kirada kawu Duk wata tarbiya ahannun sa da matarsa karima tasameshi , wacce bata taba haihuwaba , har kawo lokacin da maryama tagirma , umma karima ta taka rawa sosai gurin lalacewan tarbiyan maryama Bakaramin dukiya dady yasakar musu ba domin hidima , momy da yusrah sune suka hada lefen maryaman Duk iya yadda yusrah da esha suka tsani maryama haka suka danne , aka shiga hidima domin basuda yadda zasuyi hasalima auren nata ita yusrah shine rufin asirinsu da Ayshan baki daya Domin ko abaki zaifi dadin fadi akira maryaman da matar dadyn , da akirata da dadironsa Hajiya kubrah ce da hajiya safiya ne zaune abedroom dinta , aranan da aka kai lefen maryaman Suna zantawane akan irin yadda mazajen nasu suka dade sunacin amanansu a BOYE Cikin tsananin takaici umman eshan kefadin"momyn yusrah kinsan ba babban bakin cikina irin yadda salman yayi tarayya da karuwan mahaifinsa wacce yasha alwashin aure , wannan abu yayimin ciwo dole mudanne duk wani kishi mukauda kai suyi auren matukar zasu daina bibiyan 'ya'yan iska Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 [10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE* *_Haske writers_* *_association_* 💡 Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊 *60* *END* ****** Ana gobe daure auren dady da maryamane Rufaida ta iso garin Abuja domin kawowa Aneesa ziyaran bazata Aysha tun safe tabar gdn domin sunata shirin biki wanda ita abn yahade mata 2 ne, harda tsare-tsaren bikin yusrah wanda shinema kan gaba Tabar Aneesa zata taho daga baya , Neesa harta gama shirin ta tsaf tana kokarin fitowa daga part dinta sai ganin Rufaidan tayi Kirjintane ya buga da karfin gske domin ita harta fara mantawa da ita , akokarinta na shafe alakansu da ita dasukayi abaya , wanda ayanxu burinta ta dawwama cikin gdn aurenta, da shushunta ganin Rufaida ya bata mamaki domin tadauka har abada sun rabu kenan da juna Murmushin yake shita kirkira tana fadin " oyoyo yau kice nake ganin tamkar amafarki " Rufaida kallon Aneesa take tun daga sama harkasa , tayi kyau tasake zama cikakkar mace kana kallonta zakasan hutu da jin dadi sun zauna ajikinta Bata hanya tayi tana gaba Rufaida nabinta abaya har zuwa falonta , cikin lokaci kadan Aneesa tacika gaban Rufaida da kayan motsa baki Veil din dake kafadunta tacire tana zama kusada Rufaida , sake gaisawa sukayi Rufaida nafadin"gsky aure ya amsheki aminiya wannan irin kyau haka " Aneesa tadan gimtse fuska tana fadin"Rufaida kema yakamata zuwa yanzu kitsaida guda cikin tarin masu sonki da aure , kiyi aure kidaina aikata irin rayuwan damukai abaya Bansake nadaman jefa rayuwata cikin wannan kazamar harkanba sai dana shigo gdn aure na babu mutuncin dazanyi tinkaho dashi , Na fuskanci wulakanci daga shushu Rufaida , duk yadda yake sona saida yajuyan baya , Don girman Allah kima kanki fada Rufaida , bareke da kike tarayya damaza da mata " Rufaida data tsare Aneesa da idone ta sauke cup din datakeshan juice , kafin tafara fadin"gsky ne Aneesa zanyi kokarin hakan domin gsky nayi sha'awanki sosai Matsalan wanda nakeso bazai taba amincewa ya aureni ba , duk da cewa shida ubansa duka tantiran ashararaine , amma ya rintse ido yana sanar dani bazai taba aurenanba alhali dashi nafara sanin dadin maza" Aneesa ce take fadin"kardai kice saurayinki salman dana dade inajin sunanshi abakinki ? " Rufaida ta kada kai tana fadin "shinake nufi aminiya kinsan kowaye salman Adam kuwa? " Aneesa ta jijjiga kai alamun rashin sani Rufaida ke fadin"salman yayan kishiyarki Aysha ne matar shushu , mahaifinsa da mahaifin shureim duka marasa kamun kaine da suka dade suna aikata munanan LAIFUKA a BOYE Ahnkl Rufaida take sanar da Neesa abnd tasani nadaga ashararancin da surukanta suka aikata aboye Takare mgn tana fadin ita kanta yarinyar dayake shirin aure bakowa bace face dadironsa " Jikin Aneesa yayi sanyi matuka tausayin shushun takeji , yadda yafito salihi sai gashi mahaifinsa yana aikata barna , meyasa ita yakasa yimata uzuri abaya ? Duk da hakan bataga laifinsa akan irin wulakancin dayai ta mata abayanba, tunda gashi suna zaman lfy ayanxu , Tausayin esha ne yakamata tana jinjina yadda mahaifinsa yayi dacen haihuwanta , tafito maisanyin hali , nutsuwa sannan uwa uba tasan darajan mutum Aysha kishiyar ce amma hakan bazai hanata fadin kyawawan halayenta ba Fatan shiriya tai musu dukansu domin bata da bakin data isa tace Allah wadai dasu , domin duk kanwar jace tsakanin LAIFUKANSU da nata banbancin kadan ne" Hira suka cigaba dayi sosai inda Rufaida keji inama zata sami galaba akan Aneesan data dan huta da ita kona mintunane , sai dai bataga faces din hakanba Sunanan zaune har around 2:30 shushu yadawo daga masjid , tunda yashigo ya hangi bakuwar mota hakan yabashi tabbacin sunyi baki Yana shigan part din Neesan yafara jiyo amon muryan Rufaida , muryan da har abada bazai manceshi ba Sallaman dayayida shigowansa falon ne yabasu daman kallon kofan shigowan, saida gaban Aneesa yafadi ganin yadda yahade fuska tamkar bai taba dariyaba Fuu yawuce zuwa part dinsa batare da ya tsaya amsa gaisuwan da Rufaida kemasaba Hakan yasa zuciyan Aneesa yai kololuwa gurin tashi , jiki asalibe tabi bayansa zuwa bedroom dinsa, ganinsa tayi yana kaikawo cikin dakin Ahnkl takarisa shiga ciki tana fadin"sannu da zuwa ya shushu " Bai amsa ba illah tambayan daya watso mata "uban me yakawo wannan kazamar cikin gd na ? Metazo yi miye alakan dake tsakaninki da ita ayanxu ? " Duk ya jero mata tambayoyin cikin tsawa wanda yasa jikin Neesa daukan rawa, Cikin rikicewa take fadin"wlh babu abnd ke tsakanina da ita shureim , ina shirin fita zuwa gdn momy sai gata , kaga baidace infita bamu gaisaba Ka amince dani mijina wlh abnd zaka zarga har abada bana fatan sake aikatashi , ta kare mgn tana hawaye " Hakan yasa jikinsa yin sanyi hannu yasa ya dagota daga durkuson datayi , yana share mata hawayen fadi yake "its okey wlh natsaneta ne baniko son ganin kazamar nan cikin gd na , don haka kiyi gaggawan sallamnta kuma wannan yazama karo nakarshe dazata sake takomin cikin gd na right? " Ahnkl ta gyada kanta sakinta yayi yafice tana sauke ajiyan zuciya, Rufaida tagani tsaye rataye da jakarta alamun ita kawai take jira Karisowa tayi tana kokarin kakalo murmushi , take fadin"badai tafiyaba aminiya ? " Tafiya zanyi Aneesa sai kuma wani lokacin , wata leda maidauke da turaruka ta aje mata kan kujera, godia Aneesa tayi tarako Rufaida har gurin mota sannan takoma Afalo tasamesa rikeda wannan ledan da Rufaida ta aje yana juya turarukan dake ciki , wadanda akalla kowani guda zai zarce 12k Asanyaye takariso tana kallon yadda yake jifanta da mummunan kallo , kafin ya furta "miye ma'anan wannan kyautar anya ko ba biko tazoba , tokisani bazakiyi anfani da wannan turarukanba , ya fice dasu kai tsaye baba mai gadi yaba yace yakaiwa iyalinsa Shiya sauketa agdn momy kafin wuce gurin Dr sudais *2* *weeks later* Aka daura auren maryam alqasim da Alhaji shu'aib akan sadaki 50k , bawani shagulgula akaiba amarya ta tare adaya cikin gidajensa dake wuse Ko kadan momy bata takan wannan auren bare kuma yusrah da shirye-shiryen bikinta yasha musu kai itada Aysha Hakan yaba dady samun daman cin amarcinsu da tsohuwar kilakinsa maryama , wacce tasha gyara ciki da waje bakaramin morewa juna sukaiba Tunda bikin yusrah yakasance saura one week babu ranan da Aysha bazata gdn momy ba , bakaramin korafi take sha agun shushunta ba harsai da momy tai masa fada sannan yagaji yadaina mita Ranan saturday dubban mutane suka shaida daurin auren Dr sudais da yusrah akan sadaki 100k Aka zarce da shagulgulan biki wanda ana kai amarya aka zarce gurin hadaddiyar dinner , fadin kyawun da yusrah tayi ita da angonta ba'a mgn Esha da shushunta da kuma amarya Aneesa ne zaune guri guda , sunci ado nakece raini lokacin da aka kira amarya da qawanyenta domin dansewa ne eshan tamike tsaye domin zuwa filin Hannunta shushun yariko yana fadin "baby ina zuwa badai gurin can zaki shiga kina juya jiki kartan banza nakallemin keba ? No sam ban aminceba my cwt " Bata fuska tayi ta shagwabesa tana fadin"haba mana habibi manni kadaifa zanyi mata , to idn kana kishi ne let's go together Takare mgn tana riko hannunsa tareda kai masa sunba , saukan flash tako'ina sukeji batare da sunsan hnkln masu daukan nakansu ba Tana rungume abarin damansa yayinda hannunsa daya rikeda dana Aneesa , haka suke keta mutane har suka shiga filin rawan Kudi bana wasaba suka kikema yusrah dinner yakayatar matuka , byn antashine aka mika amarya dakinta Dake son city anguwa daya da aminiyan nata , sai dai su sunshiga ciki sosai bakaman shushu da suke daga farko ba *After 3 month* Aysha da salman da kuma hajiya safeeya ne akan Alhaji Adam, wanda yadawo daga England watanni 2 da suka wuce Tunda yadawo babu lfy jiki yarikice , yau 2 days kenan da faduwansa a toilet yasamu mutuwan barin jiki Wanda hakan yashafe zancen aurensa da sameera yarinyar dayake shirin aure, sameera itama bawata mai kamun kaibace abokin kawalancinsu ne yayi masa hanyarta , har yaji tayi masa aka kulla zancen aure Saidai tunda taji abnd yasamesa tace babu ita babu shi , Sam baisan wanda ke kansaba hakan yasa dukansu ke zuban hawaye , Aysha tafi kowa shiga cikin wanihali gani take tamkar bazai tashiba Washegarin ranan salman da shushu dakuma dady da umman Ayshan ne suka daga dashi zuwa Dubai Domin ganin kwararrun likitoci , kwanan shushu da dady 2 suka jiyo alokacin Alhaji Adam yadawo hayyacinsa yana sanin wanda ke kansa saidai sam babu baki baya mgn Umman da salman aka bari domin kula dashi , tunda suka tafi Aysha tasoma ciwo itama , awashegari momy da Aneesa ne suka kaita hospital , byn gwaje -gwaje ne aka tabbatar masu da cewa tana daukeda juna biyu 2 month Momy gdnta tawuce da ita duk da cewa Aneesa tayi magiyan zatakula da ita amma fir momyn taki amincewa dahaka Ranan su shushun suka sauka a 9ja shida dady , tun a airport yake neman line din eshan sa amma akashe , hnklnsa bakaramin tashi yaiba Itakuma Neesa yayi ringing harya tsinke bata dagaba, tana can tana shirya masa abnci , domin ayanzu itama koyi take Ayshan ganin bata yadda shushun yaci girkin Peter Dady kansa yana lura da son dinsa sam hnklnsa ba'a kwance yakeba , dady aka fara saukewa ko gdn shushu baishigaba yasa driver yawuce dashi gd , domin hnklnsa nakan cwt dinsa Koda suka iso kai tsaye bangarenta ya nufa sai dai akulle yake , hakan yasa hnklnsa yasake tashi Part din Neesa yanufa kirjinsa na bugawa afalo suka ci karo tana kokarin aje jug bisa dining Aneesa ina esha shine mgn daya fara fitowa bakinsa , yana tsareta da idanunsa aje jug din tayi tanufosa kaitsaye Bata jira komiba ta rungumesa tana fadin"sannu da zuwa my luv tareda kai masa kiss a kunci " Zare ta yayi daga jikinsa yana fadin"Neesa ina tambaya meke faruwa banga cwt ba sannan part dinta akulle meke faruwa ne? " Wani miyau mai daci tahadiye domin sam bataji dadin yadda ya yakice ta ba, sai faman tambayan rabin ransa yake tamkar itadin bamatace agaresa ba Danne zuciyanta tayi tana sanar dashi esha na gdn momy , bata jin dadi ne Wat? Ya furta dakarfi kafin yacigaba da fadin"shine kika barni ina wasting tym dina anan , meyasa ba'asanar daniba tun yaushe bata lfyn ? " 2days kenan amma taji sauki karuwa muka samu domin cikine da ita na 2 month, Aneesa tafadi tana murmushi tareda tsaresa da idanunta , wani farin ciki take hangowa a fuskansa bakinsa yakasa rufuwa , Juyawa yayi yafice byn ya aje jakar hannunsa bisa kushin, baidamu daya tsaya ko ruwa yasha ba yadauki mota yajuya maitama Aysha kwance adakin yusrah tayi wanka tana sanye da kaya marasa nauyi ajikinta , rigace mai karamin hannu pink sai skat black wanda yasauka guiwanta , fuskanta da yayi fayau babu komi akansa na kwalliya illah pink lipstick data goga da kwalli a idanunta , amma sai tai kyau sosai Manyan calaba ne dasuka sauka gadon bynta akanta , tagama shan kunun tsamiya da milk kenan , tunda ta tashi shikawai take jinsha Hakan yasa momy tabada umurnin adama mata shi , takuma sha sosan gske chart takeyi suna hira da yusrah tamkar suna gaban juna Qamshinsa ne yafara isowa kafin gangar jikinsa ya bayyana cikin dakin, tsaye yayi yana karemata kallo qamshin data shaka nasa yasata dago kai shidinne dai Da sauri ta aje wayan ta isa garesa ta rungumeshi , sai kuma kuka rungumeta yayi sosai yana patting bayanta har suka isa bed suka zauna Dago fuskanta yayi yana fadin"no baby banda kuka banson zuban hawayen nan baki , Abba yasami sauki soon zakiga andawo dashi yana mgn sa kinji , kinga yanzu kina dauke da babyna so baikamata ace kina sadamuwa aranki ba kinji " Sake kwantar dakanta tayi akirjinsa tana share hawayenta , hannunsa yakai yana shafa maranta ahnkl , wani Irin farin ciki yakeji da matsananciyar soyayyarta na ninkuwa cikin zuciyansa Momy ce tashigo domin kawoma Aysha fruit da aka yanka mata , ganin shushun yabata mamaki domin sam batasan da shigowansa ba , tanacan part din dady tana hidimansa Kokarin zare jikinta take cikeda kunyan yadda momyn tasamesu , amma shushun saima sake matseta yai yana duban momy yana fadin"cwtmom ina kwana " Harara tamaka maka masa tana fadin "to sarkin marasa kunya yanzu ai 12 ta wuce saidai kace ina yini Daga dawowa bakaganta gdn ba shine kayonan kadameta byn batada isasshiyar lfy , oya saketa tasamu taci wannan" Takare mgn tana ajema eshan bowl din dake daukeda fruit din , kunya kaman Aysha tafasa ihu haka taji Momy ficewanta tai tabarsu tare shiya dinga bata abaki shima yanaci , harsuka ida falo suka fito ya kwantar da ita asofa shikuma yanufi dining domin yunwa yakeji bakadan ba Aranan yamaida abarsa gd dama apart dinta zai kasance hakan yabasu daman shan soyayyansu bakadan ba *3* *weeks later* Da fita da Abban aka dawo dashi yaji sauki sosan gske , ayanzu yana mgn amma baifita sosai Gdn cike yake damasu zuwa dubashi , kama daga manyan kasa zuwa abokan business dinsu , kowa yaga yadda Alhaji Adam yasauya lokaci guda saiya tausaya masa, barin jikinsa dayasami paralise din sam haryanzu baya iya anfani dashi Jikin Alhaji shu'aib yasake sanyi ya tsorata da rayuwa matuka , ayanzu babu abnd yake dayawuce istigfari da Neman yafiyan Ubangiji Domin halin da aminin nasa yatsinci kansa kadai ya isa yagane cewa , duniya batada tabbas ko kadan , Yau yakama weekend ne hakan yasa Aneesa da eshan yini agdnsu Ayshan, domin sake duba jikin Abban dayake sake samun sauki Sai around 9pm suka koma gd dukansu apart din Ayshan sukai masauki , kaman yadda wasu lokutan suke yi shureim ne yadauki remote ya kunna TV , NTA news suke kallo wanda akafara news din mintina biyar kenan Cikin labaran ne aka hasko wani jirgi da tafadi awani dauji dake jihar Lagos, girjin wando yadauko passengers daga China , Anyi asaran rayuka domin babu wanda ya tsira cikin mutane 200 dasuke cikin jirgin, Dukanku sunyi matukar jimamin yadda lamarin ya auku , domin yadda ake fadi yawanci Duk musulmaine acikin girjin Sai guraren 10 shushu da Aneesa suka bar part din eshan , domin Aneesa tafara jin slip Washagary suna kalaci itada shushun tana masa complain akan cewa gabanta nata faduwa , kiyi addua ne Neesa ne babu abnd zai faru Wayanta ne yafara ringing hakan yasata dauka, ganin sunan sumayya qawarta ce dasuke makota Kara wayan tayi akunni tanasake jin yadda kirjinta ke bugawa, sumayya kesanar mata cewa Rufaidan ta hatsarin jirgi ya rutsa da ita babu wanda tsira ciki , don haka tayi gaggawar zuwa ta'aziya Wani irin salati da Aneesa tadauka ne yasa shushu saurin tarota zuwa jikinsa ,kaman jira take tasake fashewa da kuka tana fadin"shushu Rufaida , Rufaida tamutu shureim don Allah kasanar dani abnd naji ba gsky bane" Shikanshi mgn ya doke shi sake rungumeta yayi lallashinta , har yasamu ta tsaida kukan tana sanar masa cewan hadarin daya faru ajiya ashe da Rufy ciki Aranan suka dauki hanyar kd harda Aysha Wavce ta tausayama Aneesa yadda dukta birkice lokaci guda Jikinsu baisake yin sanyiba saida suka isa gdn su Rufaida , mutane damkan sai koke-koke ake momynta ko sam ko mgn bata iyawa Aneesa batasake barkewa da kukaba saida suka shiga dakin Rufaida , wanda babu abnd bashi namore rayuwa wai yau ba Rufaida aduniya , tabbas rayuwa abar tsoroce kana tsaka dacin duniyanka sai mutuwa tadauke ka Al'amura da dama dasuka gitta atsakanins u yake dawowa kwakwalwanta , tamakar alokacin abn ke gudana zuwan ta nakarshe Abuja gdnta kesake sata zubda hawaye Abn yai matukar tsaya mata arai, samarinta da manyan mata zuwa 'yan mata ke zuwa gaisuwa Sunanan zaune salman ya iso duk iya jarumtar sa saida ya zubada hawaye , Aysha tacika da mamakin ganinsa Basubar Kaduna ba saiyamma liss Aysha tadinga ba yusrah baki *After 6month* Aneesa tasake zama wata mai shiru- shiru da ita mutuwar Rufaida ya girgiza ta , ta tsorata matuka tareda sake dukufa wajen neman tuba bisaga abnd yafaru abaya Cikin watannin akai bikin salman da Rumana , wata yarinya ce ' yar qawan umma hajiya bebi , Alokacin cikin Aysha yashiga 8 month yayinda yusrah da maryaman dady, sam momy bata kallon ta amatsayin kishiya domin tana bata girma matuka Afrah ko da guy dinta murad kanty sun cigaba da sheke ayarsu ne, babu lbryn wani kulluwan aure atsakaninsu *Alhamdulillah* Duka anan nakawo karshen wannan lbry , kuskuren dake cikinsa Allah ya yafe kure Allah kuma yasa ayi anfani da darasin dake ci Ina godia ga dinbin masoya masu kaunan wannan littafi , Aysha da shushunta nayinku sosai lol Sakon gaisuwan takuce kungiya mai albarka *HASKE WRITERS* *ASSCIATION* Allah yasake hada kawunan mu Ameen Dansabo kecewa kutara awani sabin buk din..... Kuyi hakury da yadda karshen littafin yazo ,nima bahaka naso wani uzury ne ya sani gajarta wa domin inkammala , amaimakon kujini shiru I hrt u ol my fans Ayshat Dansabo lemu 👌🏻 COMPILED N COMPLETED D DOCUMNTS BY ESHAAT SMILER WASAPP 08066360176 FOR MORE ... .