[6/2, 4:26 PM] SURAYYAHMS: _Dr. Hassan's private Hospital Maitama._ Wajajen karfe bakwai da rabi na yamma motarsu Ahmed ya tsaya adede kofar asibitin Dr hassan anan inda yake yawan consultancy, Kusan a rikirkice Ahmed din da brother hamzat dimeji suka fito tare da kinkimo hjy khadijatu Ahnnunsu suka shigo tare da ita cikin asibitin inda ko motsawar kirki jikinta bayayi bare tay wani numfashi. "Banda inna lillahi wa inna ilaihi rajiun babu Abunda brother hamzat dimeji yake furtawa. Idanun Ahmed da suka rine sukayi jajizirr sune akanta ya tsura matasu jikinshi na rawa baya iya kiftawa dan ganinta ahakan harji yake kamar ana konashi da wuta ne a taciki. Sosai idanunshi suka tara ruwan hawaye masu tsananin zafi dan sosai tausayin mahaifyarshi yake cinshi taciki ranshi wanda kallo daya kayi mata zaka san da cewa lallai tana cikin wani hali na shiga shock sabida yadda dukan jijiyoyin jikinta suka tsandare tay fayau. Lokaci guda nurses sukayo kansu ganin Dr Ahmed dinne dakanshi yake shigowa ciki A hanzarce suka bar dukkan abunda sukeyi sukayo kanshi.. Saiji kake ana cewa kuyi sauri, be fast ,Its DR Ahmed Bello jimada, "Its an emergency! Nan da nan aka kawo gado mai taya aka dorata akai tare da nurses guda hudu abayansu shida brother hamzat suka shiga tayasu turawa har akai da ita dakin dubiya. Anty adizat dake wajen duk ta rikice ta rasa me zatay guda daya sai jeka ka dawo takeyi cikin tashin hankli. Nurses da suka biyosaa ciki zasu tabata knan Ahmed ya harzuka ya koma kansu da masifa cikin ynyin sauke musu zafin fushin dake dawainiya dashi, atake yahau daka musu wani birkitaccen tsawar dayasa duk saida sukaja baya arikice. Ransa a matukar bace ya lumshe idonsa cikin bacin rai snn yace "Leave now, just leave, evrybody get out .. i can handle dis. Bana son gulma..just get out. A gaggauce kowannensu ta juya izuwa waje suna masu cewa sorry sir, sorry sir dan su basu ma san komi akan abunda yake faruwa dashi ba, nan da nan aka barshi shikadai a room din. Huci mai zafi yakey shikadansa ya dunkule hannunshi jijiyonsa duka sun harzuka sun tattaso tsabar yadda bakin ciki yake mamaye masa zuciya. hannun shi da jikinshi duk na ɓari saboda baisan meyake ji aransa ba. tsananin tashin hankalin ganin mahaifiyarsa a wann yanayin da bai taba ganinta aciki ba hade da rudanin irin daukar fansa da zafin cin amana da kafayat tay masa ayau shine yake damunsa. He was not expecting this ko acikin mafarkinsa, yasan dai auren kafayat da babanshi na daukar fansa ne akansa amma baiyi tsammanin zata iya aikata gagarumin zalunci da cin amana ga mahaifiyarsa har haka ba duba da yadda take da matsayin uwa a idanunta tun tana yar karama,kai dole ne ma ace ko shedan na tsoron sharrin mata. Some Women are truly devil incanate, cikin yanayin bacin rai yake shafe kansa yafi sau takwas acikin zullumi kanshi yay bala'in zafi, ɓari ɓari hannunshi da jikinshi yake har ya kammala sakawa mahaifyarsa drip Ya gwada blood pressure dinta ya ga yahaura yakai izuwa 199°c,duk da yana cikin tashin hankali bai hanashi nutsar da kansa wajen bata kulawa mai inganci ba. He just cant afford to loose her, har imagining yake inhar mahafiyarsa ta mutu yau a sanadiyar kafayat toh daga ita din har babanshin bazasu rayu a duniyan ba. Kulawa na musamman ya fara bawa jikintan tare da dora dukkan wani nitsuwarsa da kokrinshi akanta dan ta samu lpya. Ayayin dayake cikin dqkin dubiya brother hamzat ya harzuka ya fita waje da wayarsa a hannu, tacan inda babu hayaniya ya tsaya snn yaa kira dan uwanshi brother kazim awaya suka fara magana Muryansa Kamar na wanda zaiyi kuka yake maida masa maganan jin yadda shikansa brother kazim din yake tafarfasa sabida tsananin fushi,ji suke kamar wa uwarsu data haifesu akay wa wann zaluncin dan da suka rasa mahaifyarsu hajy khadijatu ne kawai atare da su har suka kaiga wann lokci. Na rantse maka brother bazan yarda da wann auren ba, kafayat will neva ever be my step mother, who born her? eee..baba must come and answer to us oo!! "Wann abun kunya acikin family har yaushe, i still cant believ this,baba has gone insane, kowa fa yasan cewa da Ahmed da kafayat ta taso suna soyayya,and then boom sai ace mahafinmu ne ya je aureta dan rashin sanin ciwon kanshi? "Wann wani irin rashin kunya ne suke so suyi? Ahhhhh, haaaa oluwa mi oo, me I cant stand dis disgraceful weding ooo, Dolene ya saketa ko mu mudauki mummunan mataki akanta shegiya yarinya azzaluma kawai tazone ta lalata mana family I swear they wll knw no peace in that house daga ita harshi.. Cike da danne fushi Brother kazim yy ta maza cikin nitsuwa yace kar ka daga hanklinka hamzat, calm down first, yanzu kaje ka kula da Ahmed and mother, kuyi iya bakin kkrinku akanta kuga ta samu lpya,cikin sauke ajiyar zuciya yace, "i wish i am here for her gaskiya mother bata cancanci wann cin amanan awajen baba ba, yana maganan tsabar takaici har ajiyar zuciya mai nauyi na kufce masa bazata,daga nan bai iya tsawaita maganan ba, yace yanzu kaje ka tsaya tare da dami i wll handle baba by myself..yasan ai bai kyauta ba, bai aikata mana daidai ba shiyasa yake kin daukar wayarsa tun dazu danaji labari naketa kiranshi baya daukawa but believe me bazan kyaleshi ba, i swear to god haka bazai taɓa yuwa ba, dolene yasan yadda zai yi auren nan ya mutu..the damage has been done to us i know but it shall not be accepted in our family. Brothe hamzat yace better!! Dan bazamu yadda bafa, bazaiyu ba, bazaiyi ba, wanncan kazamar yarinya bazata dawo uwata ba ooo. Suna cikin tattauna hakan sai ga motar anty nurat ya iso harabar asibiti, agaggauce tay parking tare da Adiahar suka kusan a lkci guda suna tafiya cikin gaggawa snn sukayo wajensa,yana ganinsu atare saiyay ma brother kazim sai anjima snn ya katse wayar tare da tsura masu ido har suka karaso. "Gud evening brother" Adiaha ta gaishesa respectully sann taja ta tsaya agefe feeling awkward jin kanta daban ajikinsu Hanklin Anty nurat atashe tayi gareshi tanamai cewa Akomi, "ya jiki hajiya? what about Damilare? Is he fine? hows mother feeling? Kafadamin mana har Ta farfado ne?i hope ba wani matsalan daya sameta..ina fatan dai babu wani abunda ya faru, tana maganan ne muryanta kamar na wanda zatay masa kuka itama, jin bai amsa ba taji hanklinta ya dadaa tashi, cike da muryan damuwa sosai tace..im asking u dimeji, yaya kamin shiru, "where is Anty adizat? Ajiyar zuciya ya sauke snn ahankli ya amsa mata jikinshi a sanyaye da cewa komi lpya Ahmed yana can yana dubata aciki yana maganan yana satar kallon Adiaha dake son tay magana amma bata san mema zata fara cewa ba. Cikin yanyin danne zcyarsa yace "Kuje ciki ku samu anty adizat din a reception".Zan xo daga baya..Harta juya zata tafi ya jawota gefe murya kasa kasa yace becareful with ur words, karkuje kunata zuba kuna tona mana asiri awaje, haryanzu yarinyar nan bakuwane acikinmu. Daga can ta kalle adiahan snn tace masa "toh naji". Bayan nan ta kama hannun Adiaha suka shiga cikin asibitin tana tafiya tana kananan maganganu" hmm dama haka rayuwa yake oo oo,wata macen zatazo gidan miji da albarka wata kuma zatazo mana da fitina da bala'i. Some women are really a bad omen, a cursed hmmm maganan take kmr ba da ita ba dan Da gefen ido ta juya ta kalle Adiahar snn ta kyabe baki murya ciki ciki tace ..welcome to our family problem iyawo"..this is just getting started. Adiaha batace komi ba dan batasan ko habaicin da ita takeyi ko da kafayat ba. Jikinta duk a muce yake dan sosai maganan da kafayat ta gaya mata Dazu yake damun zcyarta dan ta fahimce cewa kafayat tay hakan ne sabida jin haushin auren da su da sukayi da Ahmed so she is just a wounded dog getting revenge on them. Suna shawo kwana suka samu anty adizat tana waya da yan uwanta sai masifa take yi da yare Shaidaniyar Kafayat din nan a tunaninta zata zo ta dawo mother inlaw na ne? i knew she is a devil, shedaniyace,yarinyar nan ta cika babban munafuka marar kunya, kiduba kiga yadda matar nan ta raineta tsakani da Allah amma dake Yarinyar nan ta cika tantariyar marar kunya yar iska saida ta aura mata miji? Hmm inda nice akamin haka ko? toh wallh saina kashe yarinyar mutane har lahira _"kilode?_ I will poison her to death, and burn her ashes, Abeg Abeg who she be? Who born her..the girl is bad, She is as bad as a rotten egg _o buru bi ẹyin ti bajẹ_ Babu abunda take so arayuwarta face ta haddasa fitina,hmm aimuwa zataga wanda zai biye mata agidan nan dan koni nan ina daidai da ita. Jin dirin da anty adizat takeyi yasaka zuciyar anty nurat ya dada hauhawa itama.. Dan muddin kasan yadda hjy khadijatu ta raine kafayat tsakani da Allah tamkar yar cikinta dolene abun nan ya caka maka kai dolene kaji baqinciki aranka. Basa mantawa idan kafayat tana ciwo haka zata hana idonta bacci ta kula da ita har a cikin dare batare da tay bacci ba,kai Hatta sallah, wanki, wanka, saka pad da wankan sallah Da duk wani abu da ya mace tasani arayuwarta hjy khadijatu ne ta koya mata And dis girl have the guts to steal her husband? Akabar anty nurat din da karkada kafa tana huci ita kadai tay nitso sosai acikin tunanin zuci Har anty adizat ta kammala wayar ta iso garesu bata farga ta dena tunanin zucin datakeyi ba saida ta dafa kafadunta snn ta juyo adan firgice. "Nurat kilode are u okay? Nannauyar ajiyar zuciyane ya kufce mata muryanta kamr na wanda zatayi kuka tace "Anty adiza har yanxu abun nan bai gama zama min a kwakwlata ba, like how? Taya Kafayat zata fara yi ma mummy haka? Haaaaa Dat girl is soo devilish and wicked. Sai zirr hawaye yafara sauko mata a idanunta sabida haushi da kuma tausayi Anty adizat din ne ta rungumota sigar rarrashi tanamai cewa nurat pls control urself. Da harshen yare anty nurat ta bursting cikin wani sabon kuka, tace ahhh abun da zafi fa,ko ni nn nazo gidan jimada ina amarya na samu kafayat lokcin bata wani girma ba matarnan itane take ta dawainiya da ita amma kiga abunda ta saka mata dashi?kai duniyan nan abun tsoro ne,kafayat is heartlesss!!! All for what? Wai dan akan Ahmed bai aure ta ba?Nasan duk wann abun daukar fansane anty adizat, but how cud she do dis game with this innocent woman's husband..ai ko mutuwa na kunyar idon uwa. Anty adizat ta rikota suka zauna ahankli duka jikinsu yay sanyi sosai tanata rarrashin anty nurat da abun ya bala'in ci mata rai. Adiaha ta rasa me zatay dan bajin yarensun takeyi ba ganin sunki suyi hausa ko turanci kwata kwata awajen barema tasan mezataje musu itama. Agefe guda ta tsaya da tunanin lamarin aranta itama duk dama bawai sanin komi tay akai sosai ba. Saida suka dan samu nitsuwa snn ant adizat tace "nurat,wann lamari ba zallan daukar fansa bane..Asali kafayat yar iskan kanta ce,see Im sure she has been crushing on father inlaw. Itama babban Munafuka ce kamr uwarta, both of them are evil..mugayene sosai. Cike da mamaki anty nurat ta kalleta tace ant adizat har kina tunanin dama shirya hakan sukayi ne?but why I cant believe dis oo, ni dama dai nasan kafayat sai tay wani abu mummuna akan batun auren da Ahmed yay bai aureta ba. Anty adizat tace just leave dat talk Abeg,in fada maki tuntuni da hakan aranta, kudi suke bi, wai tuntuni bakiga murnan da kafayat takeyi akan komawa sabuwar gidan nan ba? inba hakaba revenge kawai bazai saka yarinya shar da ita ta auri tsohon mutumin da kwanan nan zai kai shekaru saba'in ba. Kafayat bazata taba amincewa ba. Saidai Suna dawani dalilina yin auren nan. I think They are planning sumtin with her mother, .suna son ta samu share a familyn jimada ne am sure this matter is big for them. Dole ne mu musan me zamuyi,cos time of trouble has already come oo.. Tunda anty adizat ta fadi hakan anty nurat sai taji ta kara tsorata da lamarinsu kafayat gabaki daya sai bata kara cewa komi ba. Haka suka zauna acikin jimami sai can da Adiaha ta fita waje taje ta siyo musu ruwan sha ta kawo musu suka karba suka sha..nan itama ta nemi waje kusa dasu tazauna ta rabza wani irin uban tagumi dan yaune daren aurenta na biyu wanda da alama shima bazaiyu ba. Daga ta can gidan kuwa banda hidiman kawo amarya babu abunda suke yi,duk dai abun bai musu dadi da kowa ya tafi asibiti aka barsu sukadai acikin gidan suna shagalinsu ba, abun dai bai wani musu dadi ba sabida babu wanda zasu iya bawa haushi dan haka suka yanke shawarar yin rawa a tsakar gidan har izuwa washe gari. Hjy fatihat da kawayenta dake gewaye da ita suka fito fili anata buga musu ganga ana musu ikirari na manyan mata. Wani irin shiny blue colour shadda na madam getzner mai dan karan tsada ta saka ajikinta,sai yauki take tana yatsine, kayan nata yasha wani irin wasan zare daga samanshi har izuwa kasa an mata dinkin buba da zani ta kafa wata arniyar golden goggorin ture kaga tsiya Takalmin kafarta da jakarta iri dayane suma golden colour kawayenta kuma duk sun sako leshuna masu manyan holes kowa tasha riga da zani ma buba sun cakkare da gwaggwaro A tsakiyar filin gidan alhaj bello jimada ta tsaya tana hura hanci tanajin kamar harsun mallake gidan ita da yarta. Tace Kafayat is my only doter, dan haka Auren yata dole ne mu sashe asha rawa. I wnt to celebrate my doters weding to the fullest. Yau zamuyi rawan murnan kawo yata gidan mijinta, gobe ina gayyatar kowa party anan gidan cos my doters weding must be one in town. Nan aka hau ihu ana mata tafi Masu gangan suka fara bugawa ana wakar yorubawa, mata kala kala yan kanzagi na juyi suna rawa atsakiyar filin ana karkada duwaiwaka anata nishadi a tsakar gidan kamar ba gobe. Daga asibitin kuwa Ahmed ne zaune agefen mahaifiyarsa ya kammala mata komi yana jiran yaga abunda Allah zaiyi, hade kanshi da jikin gadontan yy zuciyarsa na breaking into million pieces yayi ta fushi yanamai dora laifin akan mahaifinsa da kafayat amma hakan bai saka yaji sakat a zxyarsa ba, har ya gaji ya fara jin cewa duk wani abunda ya faru da mahafiyarshi ayau ba laifin kowa bane face laifinsa. Dan ata dalilinsa ne kafayat ta shigo cikin familynsu, snn son da mahaifyrsa take masa ne yasaka tun farko ta dauke kafayat din kamr yarta na cikinta ta raineta amma a karshe waiyau sune suka sakata acikin wann mayuyacin halin datake ciki ayanzu. Aransa sai yafarajin inama da ace tuntuni hakura kawai yay ya aure kafayat din kodan ya raba mahaifyarsa da shiga wann mummunan qaddarar da suka jefata aciki na zama da kafayat a matasyin kishiyarta. dan Akan farinciki da samun kwancyar hanklin mahfiyarsa yanaji acikin ransa zai iyayin komi, yau da ace yasan da cewa mahaifyarsa zata zo tashiga wani hali sabida shi daya gwammaci yay zaman rashin jin dadin aure da kafayat na har abada. Saidai aynzu me faruwa ya riga ya faru babu mai canjawa dan har videon daurin auren ya kalla a gossip blog dazu da abokinshi banji ya dada tabbatar masa. wasu silent hawaye masu zafi ke gangarowa acikin idanunshi suna sauka kasa musammn dayake tuna cewa shine silar faruwar komi. Shine ya zamo silar samun wani dalili na bakin cikin zaman auren wa mahaifiyarsa ayau. Hawaye masu zafi ke sauko masa dan Yasan bazai iya goge radadin nan dayakeji aransa ba kamr yadda yake cikin rudanin sanin wani mataki ya dace ya dauka akan hakan dan yaji sauki aransa shida mahaifyarsa. Ata fannin brothr hamzat kuwa ji yake bazai iya hakuri ba dan abun kunyar ya dameshi bana wasa ba, yasan mutane zasuta magana akan familynsu game da abunda babansu ya aikata as old as he is in his late 60s daya dace ace ynzu yana fafutukar neman aljannarsa ne ayanzu. Yasan aure ba haramun bane, and it knws no age amma kafayat? Why kafayat in ba neman fitina da neman raba kan familynsu ba, abundai da abun kunya aciki ace dansa ya nema shikuma yazo ya aura, ransa sosai yake konuwa musmmn idan ya tuna cewa anty moju and anty ramotou are soley behind it yasan dolene ma akwai dalilin dayasaka sukayi hakan. Family house dinsun direct ya wuce dan yaje ya tuhumesu koda ma zai dan sauke fushinsa akansu ya huce, nan yaje ya samu babu kowa sai masu aiki sunakan hada sauran kayan lefen auren kafayat da za'a wuce dashi sabuwar gida Acan gefe ya tsaya da mamaki yanata kare musu kallo jikinshi atake ya bashi cewa da sannin su anty moju akeyin komi na auren babansu da kafayat. Har ya juya zai bar wajen sai ya ci karo da wasu tsoffin mata suna shigowa da alaman sunzo ganin kayan ne. Tsabar gulma koda ya gaishe su basu amsa masa akan lokci ba sai zancen bikin kawai sukeyi kasa kasa suna ta gulman yuwar auren. As usual daya tana kushewa dayan kuma tana cewa hakan ne daidai, cak brother hamzat ya tsaya ata gefe yanamai jin zancen sun dan shikansa bai dada tabbatarwa da cewa da hadin bakinsu anty mojushola akay wann auren ba saiyanzu. Dayar matar datake aminiyar anty mojun anace mata maman wasiu, tace sam wnn hukuncin da su anty mojushola suka dauka baiyi kyau ba,tace Auren kafayat acikin famlynsu bazai amfane rayuwar alhaji bello jimada da komi ba sabida ba zai jawo masa rigima da iyalansa da rashn samun zaman lpya da kuma ruguzewar alakarsa da manyan yayansa bayan gashi kuma ya fara tsufa kwanan nan zaizo ya bukaci kulawarsu. Dayan tsohuwar mata tace sam awajen ta komi yay dai dai , yatsine take tana cewa ai Yin kishiya wa bahaushiya shine daidai sabida hausa women basu iya rike maza ba saida kayan mata da malamai, a cewarta ai tunda hjy khadijatu ta shigo gidan su anty mojushola duk yan uwansu yarbawa suke shan wahala ahannunta sabida yadda take juya kan dan uwansu bello dan haka sunyi daidai da suka saka aka mata kishiya bayarbiya.. ..daga jin yadda suke ta maganan zaka san cewa su kawayen su anty mojushola ne na kud da kud dan sudinma shekarunsu yaja sosai kuma babu abunda basu sani game da bikin ba Brother hamzat yasha mamakin zancen su da sukeyi, so this isnt about Aahmed alone, su anty moju sun hadakai ne dan su cutar da hjy khadijatu waidan sunajin kishi da muguwar haushinta akan mahaifinsu. Ransa a tsananin bace ya juya bai tsaya ko ina ba sai sabuwar gidansu Daga bakin gate yaji tashuwar kida dim dim speaker yana kara da loud yoruba music ana shagali tamkar ba dare ba. Daga waje ata gaban makaken gate dinsu yay parking motarsa snn ya shigo ciki yazo ya samu ana hayaniya an dulmuya acikin wani irin biki bidiri a tsakar gidansun ana sharholiya mai zafi sai rawa ake ana ganga. Koda ya tsaya agefe babu wanda ya lura da shigowarsa, yana kallon inda su anty mojushola suka rufe kafayat suna mata mannin kudade. Har wani zugata suke akan cewa itace zata kara haifo musu next generation of jimada. They ar just making fun of it harsuna tunanin irin sunan da zasu saka ma yaron kafaya da baban su alhaj bello,daga inda yake ya tsaya cak yanajin yadda mata ke auna shewar rashin kunya da sunan suna gayawa kafayat yadda zata sarrafa mahaifinsu a kan gadonsa. A tsakiya ana rawa, agefe kuma manyan mata suna ta tafka hirar rashin kunya da kafayat, musammn ma kawayen mahafiyarta dake koya mata kisisina da salo salon sex style da dattijai irinsa suke so acikin mutane suna yi suna shewa da sunan wayewa. Suka ce ma kafayat she is no longer a baby, ta zama uwaga kartin maza dolene ta fara daukar kanta babban mace ayanzu barinma datake da kishiya sa'ar uwarta. Ji yay kanshi na sarawa gabansa na masa duhu duhu dan har rufewa idanunsa sukeyi tsabar bacin rai,lokcn da zuciya ya debesa ya juya yabar cikin gidan baisani ba. Yana bude motarsa yaji duk jikinsa ya kwabe sai hawaye daya farayi na tsantsar bacin rai da takaici, wayarsa ya ciro hannunshi na rawa ya kira yayansa brother kazim, bugu daya ya dauka sabida shima ahnklinsa a mugun tashe yake yanzu, Da brother ya fara maida masa labarin Abunda ya shiga ya tarar agidan nasu har rawa rawa sanda muryansa yay sabida abun yaci masa rai sosai msnn yadda yaji cewa tun anan filin hidiman biki kenan mata suka fara baza kasuwar sirrikan auren mahaifinsu acikin tray suna wasa dashi. Brother hamzat Yace im sorry brother kazim nifa Bazan iya hakri ba, i cant take dis, zubda mutuncin yay yawa, biki bidiri sukeyi acikin gidan kmr wasu mahaukata kuma wai acikin filin bikin ne ake gaya ma amarya yadda zata na kwana da babanmu, nide zan tarwatsa taron auren nan saidai in baba zaizo ya kasheni, cos how are you sure that yarinyar nan bazata je tana baza sirrinshi a waje ba inya kwana da ita gobe? Yanzu haka rayuwar mu zai dawo kenan agidan nan? Mutuncin mu ya zuba duk da matsayin da muke dashi acikin al'umma sabida selfish interst din su anty moju? This is not fair to us.. sai yanzu nake dada fahimtar Ahmed daya ki sam ya aure kafayat din nan sabida dan yasan mutuncin shi zai iya kwabewa ne sabida bata da kunya kuma batada sirri ko kadan, to gashi mai kankat mahaifinmu ne yaje ya jajibo mana,.u shud see the way they are jubilating ,tsakar gidan mu yadda kasan kasuwa haka ya dawo and they are openly discussing how she will sex him tonite i just cant believe this life. Brother kazim da kyar ya hadiye maganan aranshi Yace "bazan iya magana yanzu sosai ba, sabida raina abace yake, amma duk wani abunda kaga ya dace kayi amma karka yadda kasaka musu hannunka aciki. Bayan sun kammala wayar Direct yay hanyar police station bai tsaya dogon bayani ba kawai ya biya kudi yay bribing ogansu dayake on duty aka hadosa da mota guda na polisawa ana tsaka da hidima saigasu nan sun ta taho musu abaza.. Shikam Asibiti ya wuce baima tsaya ganin rashin mutunxin da za'a musu ba dan ya bada oder ne mai tsauri akansu. Polisawa suna shiga gidan suka watsa tear gas, dake dare ne kowa saida ya rude babu wata bayani suka hau zabga ma yan rawan biki dorina suna tarwatsasu duk wanda yazo musu magana basa saurarar shi saidai yaji dorina zaff zzaffff, hatta har uwar amarya saida aka mata ciki da bai da su anty moju da sukazo masifa, sukam polisawa oder kawai suke bi,basu tsaya sauraran kowa ba, sai zana da suka dinga watsawa a iska duk wanda hannunsu ta sauka akai, nan da nan wajen ya dauƙe da wani irin hayaniyar nemn ceton rai mata sai gudu suke _kiti kiti kata kata_ kowa nata kanshi ana rabza ihu wasu sun yarda gogoronsu akasa,wasu sun fita babu takalmi, duk gwalagwalan mata ya bace a rububi, in a short while taro ya watse wajen yay shiru aka watse a tsakar gidan.. Masu gadi aka saka suka watsar da kayan kide kiden har waje izuwa bakin gate aka tarkata musu shi. Polisawa ne suka ja gate din suka rufe bayan sun kore kowa awajen aka bar zallan maigadi Jiki duk yaji tsamii haka su anty moju suka dauki amaryansu kafayat da aka zazzanawa jiki da dorina garin gudu acikin rubibi suka kaita can family house Acan Kowa yaje ya karashe jinyar jikinsa Acikin tashin hankli da bakin ciki suka zauna sun kira lambar alhaji bello amma saiji suke wayarsa akashe da alaman baima san meke faruwa ba. Hjy fatihat sai hargagi take tana zage zage akan cewa saita kaisu kotu akan cin mutuncinta da akayi mata aka tarwatsa ma yarta ranan farincikinta. Ta kkira police station bata samu gamsashen bayanai akan operation din ba dan bakaramin kudi brother hamza ya biya dan amasa aikin ba. Haka daren ya dawo musu tamkar wani sabuwar daren bakin ciki dan kuwa dukkansu sun zanu sosai, an musu korar kare, aka tarwasa bakinsu na kunya da sigar tozarci, duk shedanancin su da masifar su saida abun ya taba musu zuciyarsu sosai dan basuyi tsammani ba, duk sun dauka zasuci karensu ne yau ba babbaka, anty mojushola ma saida aka kwantar da ita ana mata fifita kafin nan aka saka mata engine din taya numfashi sabida tear gas din data shaƙa sosai. Banda kuka da bakin ciki babu abunda kafayat takeyi, Su canko sunan wann, anjima su canko sunan wann, duk kansu ya kulle sun rasa wayene isashen da ya aiko musu polisawa aka musu wann kalar tozarcin acikin jama'arsu mafi akasari dai acikinsu suna zargin cewa Ahmed ne,A DAURE A DINGA COMENTING ZA'A FI SAMUN POSTING AKAI AKAI HARDA KARI.. *NA KUDINE, PAY 500* *NAIRA VIA 0152983148* *MOHD SURAYYA SULE GTB* SEND UR EVIDENCE *TO 08060712446* CHAT ONLY KAR A TURA MIN KATI TRU TRANSFER PLS CHAT ME UP FIRST. AIRTEL 500 CF FOR NIGER.. ®SURAYYAHMS.. #KISHIYAR KABILA2023 [6/2, 9:29 PM] SURAYYAHMS: Tunda polisawa suka tarwatsa bidirin bikin komi ya kammala acikin sauki Brother hamzat yay maza ya koma asibiti batare da ya nunawa kowa alaman komi ayanayinsa ba. Normally ya shigo ciki fusknsa babu yabo babu fallasa batare da yasako wani expression na fushi a fuskarsa ko wani hargagin tashin hankli ayanayinsa ba. Daga shigarsa direct ya wuce cikin dakin da hjya khadijatu take kwance ya tsaya daga kofa shima yanata kallonta da fuskan damuwa ganin haryanzu bata farfado ba wanda hakan yasaka yaji babu dadi aransa sosai. shiru shima yay baice ma Ahmed komi ba dan tausayin dan uwan nashi ya kamashi bana wasa ba, musammn ma dayaga yadda ya dawo abun tausayi agaban mahaifyarsa dataki yin motsi bare farfadowa har yanzu yana rikeda yatsun hannunta cikin nashi ya rungumeta sosai yana sauke mata hawayeshi da suke fitowa ahankli. Duk damuwar Ahmed bawai akan auren kafayat da mahaifinsa ba ne akan mahafiyarsa ce dan itace tafi masa muhimmanci sama da kowa acikin duniyarsa. Nadama da fushi ne ya gama nakasa masa zuciya dan yay ta bawa kansa laifi mafi yawan har zuciyarsa saida ta raunutu da halin dayake kallon kansa a matsayin wanda ya jawo silar halin da mahaifiyarsa take ciki aynzu Yanayinsa na fushi yasa babu wanda ya iya shiga dakin ya samesa bare ma su kusance shi da wata magana na ban hakuri dukansu matayen nasu a reception suka zauna, Adiaha ta rasa meke mata dadi sai juyi take a zaune kmr wata kurma,dan da yarensu suke magana idan zasu yi gulma ko hirar abun basa ma sakota aciki. Zaman shiru tay har saida brother hamzat ya fito daga dubashi. Nan kowaccensu tayo kansa da fuskar damuwa Anty adizat tace yay jikin mumy? Ahmed din fa? Adiaha ma ta tambaya sounding soo concern.. Yace musu bata farfado ba. Amma jikin da sauki. Anan cikin hall din reception din suka zauna dukansu su hudun nan yafara jawo Adiahan kadan kadan acikin conversation dinsu dan ta fahimce Ahmed sosai. Acikin salo ya gwada mata cewa tadan masa uzuri sabida yana cikin tashin hankli yanzu Bayan ya gamsu da Cewa ta fahimce shi sosai snn yace musu suje gida tare da anty adizat su kwana acan washe gari saisu dawo dan bazai kyautu ace sun tattaru duka sun kwana a asibitin ba. Babu musu sukayi masa sallama, snn suka shiga dakin da Ahmed yake zaune suka sameshi duk idanunshi yay ja rike da hannun mahaifyarshi yana mata tausa ahankli duk dama haryanzu bata farka ba. Anty adizat ce ta dafa kafadunshi a hankli snn tace "Take it easy on ursefl damilare. _eṣu wa ni ibi iṣẹ_ kayi hakuri dan Allah komi zai wuce Anty nurat tunda ta kalle yanayin hjya khadijatun sai idanunta yabi ya ciko da ruwan hawayen tausayi, jikinta yay wni lagwas cike da muryan jimami tace"Allah ya kawo mana saukin wann abun, Allah ya bawa mummy lpya, is not worth it Dami.. _e pele oo, crying will not ease the pain of betrayal, Allah ya isa mana; Ọlọrun yoo ri ọ nipasẹ_ Baice musu komi ba yay nodding kansa alaman ya gode musu bisaga kalamansu na taya jaje, nan suka dan tsaya akanshi kadan kafun nan suka masa sallama suka fita waje. Adiaha tana ta kallonshi da mutaccen jiki aranta tanason ace ta kasance tare da shi ayanzu saidai tasan hala anties dinsa zasu iyayi mata magana idan tace zatayi hakan msmm ma da ta kasance ita Amaryace tanata tsoron kar azo a fassarata da rashin hakuri akan lamarin spending darensu na farkon aure. Bayan ficewarsu anty nuratu jiki a sanyaye ta matso kusa dashi tana tabashi kadan ya daga kai tare da mata kallo daya snn ya dauke kansa ya kawar gefe bai ce mata uffan ba dan sam baya cikin mood din yin wani dogo magana, atakaice ma komi gameda rayuwarsa nayau takaici yake basa sosai. Tay gyaran murya "Tace, hubby if u need any help, i can...bata ma karasa maganan ba cikin sauke ajiyan zucya yace "no thanks. I want to be alone.. Da muryan damuwa akansa sosai Tace but are u sure?Saida yadanja snn yace ."Yes..kije mana ba jiranki sukeyi awaje ba? Go'on karki bata musu lokci. Ta gyada kai ahnkli har zata fice kenan taji shi yanamai ambatar sunan ta. adan hanazarce tare da sauke ajiyar zuciya ta juyo, Suna hade ido taga ya haɗa ransa sosai yace karki ce zakizo nan gobe. Ya isa haka just stay at home kijira harse mun dawo. Da mamaki a muryanta Tace "ah'a,meya faru kuma hubby toh Meyasa? me zanyi a gida idan duka family babu lpya kowa yana nan tare da mumy. Rai a harde sosai ya kalleta yanamai watsa mata harara mai sanyi snn yace"my family is alwys fine..xuwanki ne komi ya lalace, inkinason kanki da lpya just go home now and stay kmr yadda nace miki, kidena shiga cikin family for now dan kowa yasan akanki ne kafayat ta yanke wann wawan hukunci akan iyayena.. Bakinta har na bari ta bude zatay magana acikin tsareta da fushi ayanyinsa yace "enough, just go,ke kenan bazaki iya amsa umarni na da toh ba sai kinyi min wani musu? Wani abu taji mai zafi ya ratsa mata magworo jikinta a sanyaye tace shikenan im sorry,bai amsa ba tace bari naje saida safe. Muryansa ciki ciki Yace mata gudnite. Acikin sauri ta fice awajen sabida yadda ranta yake mata zafi Tana wucewa waje su anty nurat sukadan firgita suka lekota daga inda suka laɓe ata bayan kofar sunajin dukkan conversation dinsu. Kallon junansu sukayi ayanayinsu na kwararrun magulmata suna masu cewa hmmmm kowaccensu tana kyabe baki basuce komi suka bi Adiahan abaya. Awaje suka sameta tana tsaye duk hanklinta baiya jikinta sosai,sukayi kmr basu san metake ciki ba suka hau mata murmushin yake. Anty nurat tace ahh ahh su Iyawo kenan,sharp sharp haka har kin gama tattaunawa da angon naki kenan? are u sure ure done telling him gudnite. Kodai zaki koma ki tayashi kwana ne?A kunyace Adiaha tace no anty yace he want to be alone for now, Anty adizat tay murmushin manya tace toh mesa "kike bata fuska, hmm maybe ure ur not done with him yet ko, nurat kigani fa duk ta bata fuskanta da fushi hmm su amarya manya. Atare sukayi wani irin murmushin makirci tsakaninsu snn anty Adizat tace karki damu indai mijinki ne zaki gaji dashi harsai kin rame. Sukayi dariya suka dan tafa, Adiaha sai taji kunyar abunda sukace din sosai, wanda hakan yasaka ta sake fuskanta takau da damuwar at once dan karsu sake dagowa da maganan. Tunda suka shiga motar anty nuratu banda shan cikin Adiaha babu abunda sukeyi, wani abun idan suka fada sai tajishi gatsau kamar wani zagi ko habaici amma bata cewa komi saidai tay murmushi ta amsa su atakaice. Ita kadanta tasan meke mata ciwo aranta duk kanta ya daure dan batay tsammanin Ahmed zai gaya mata wann bakar maganan ba. Gidan anty adizat anty nuratu takaisu ta ajesu a bakin gate snn ta koma nata gidan dan ta kula da yaranta. Sunriga sunyi akan da cewa bazasu je tsohon gidansun ba hakama bazasuje sabon gidan ba bare kuma family house wajensu anty moju har sai hjy khadijatu ta farfado. Tunda suka shigo gidan anty adizat ta nuna mata gues room sai bata kara kulata ba, sai can kafin ta aiko mai aikinsu mai suna josephine ta kawo mata abinci da kayan bacci ta damka mata ita ma ta kara da gaba Sama sama ta taɓa abincin tanaci ne amma sam batajin taste dinsa abakinta sabida tunanin maganganun ahmed da ya cike mata kirji har yasaka batajin sha'awar cin komi, bayan nan ta shiga wanka, ta kunna shower akanta ruwan dumi na tsilalowa akan fatar jikinta. wasu irin nakasashun hawaye masu dumi sune suke shiga sauka daga cikin idanunta data lumshe su sosai tanamai sauke ajiyan zuciya mai nauyi. Tay tsammanin yau ne dare mafi dadi da saka nishadi a tarihin rayuwarta. Yaune daren dataci burin cewa ita da masoyinta Ahmed bello jimada zasuyi nitso acikin duniyar soyayya dana shauki,zasu kuma juya junansu iya san ransu acikin tafkin jima'i mai dadi har izuwa safiya,sai dai ina hakan baiyuba. Ta dade acikin bathrum tana jimamin hakan tsikar jikinta duk sun tattashi sabida tsananin kaunar kasancewa da mijinta datakeyi acikin wann daren. Jiki a muce ta dawo dakin,bayan ta gogge jikinta tay kan mirror taga wani moisturizer ta shafa sama sama akan farar fatar jikinta sann ta saka kayan baccin ta nemi waje ta kwanta akan lallausan gadon dake wajen duk dama ba awani masa shimfida ba. Juyi ta dingayi da tunani akan kalaman Ahmed akanta Dayake ce mata wai saida tazo gidansu snn komi yafara lalacewa. Kenan Ahmed yana blaming dinta akan abunda ya faru tsakanin iyayensa kenan kome? Tasan yana cikin tashin hankli da fushi amma His words make her feel really awful about herself tayaya ne zai ce mata ta dena nuna fuskarta acikin family sabida akanta ne komi yake faruwa dasu. Shiru tay cikin rashin sanin mafita,fargaba mai karfine yake shigarta game da furucin nasa, dan Memakon maganan ya cigaba da bata haushi duba da shima yaki sam ya amshe blame din rabuwa da iyayenta datayi akansa sai kuma tafara tunanin abunda kafayat din tagaya mata na cewa ita bazaman aure tazoyi ba tazone ta dauki fansa akansu. Maganganun kafayat din sune suka shiga caza mata setin kwakwala. "Its sumhow a prove dat komi zai iya kasancewa laifintane" Tafara juya maganan kafayat din aranta sai taga ashe dagaskiyar Ahmed dayace itace badluck dinsu sabida auren nasu ne yasaka kafayat tay dragging iyayenshi zuwa ga cikin wann yanayin da suka shiga ciki. Juye juye ta dingayi tare da saka tunani kala kala aranta gameda furucin Ahmed akanta wanda yake saka mata jin nakashuwar zuciya da jiki,da nazarin maganan kafaya aranta tayita juyi har saida bacci barawo yay awon gaba da ita. Daga ta fannin Ahmed kuwa sai can da waje ya lafa, jikin mahaifyarsan yanuna masa alaman cewa she is stable, snn ya hakura ya fito waje ya same brother hamzat dimeji daga nan sukaje suka zauna acan cikin private office dinshi inda yasan bamai jinsu inma maganan famlynsu zasuyi. Anan ne brother hamzat yafara bashi labarin Abunda yaje gida yay ma masu biki snn ya gargadesa akan karya fadawa kowa tukuna sujira suga abunda babban yayansu brother kazim zaiyi. Sosai Ahmed yasha mamaki aransa jin irin abun rashin kunya dana rashin tarbiya da su kafayat sukeyi da sunan mahaifinsu. Basuyi wani ja hirarta ba suka fara tattaunawa akan mahaifinsu kowa dai yana son ya fahimce mene dalilinsa na auren kafayat dan bai taba nunamusu alaman hakan agameda kafayat ba tunda suke dashi. Anan ne Brother hamzat yake gaya masa cewa conspiracy plan ne tsakanin anty mojushola da hajya fatihat. yace masa sun hada kaine suka tafka wann abun kunyar dan son zucyarsu na batun nuna kabilanci, Bai dai bude masa komi filla filla ba sabida bai wani gama tabbatarwa ba amma tabbas yana da yaqini aranshi nacewa su anty moju ne sukayi komi na gameda lamarin hada auren kafayat da kuma mahaifinsu. Hirar iya family issures dinsu kawai suka dingayi tsakaninsu harsaida bacci ya kwashe Ahmed din abazata sabida gajiyar dayayi sosai. Can wajajen gabanin Asubahi hjy khadijatu tafarka jin kanta na mata wani irin ciwo da uban nauyi, ahankli ta bude idanunwanta sai ganin kanta tay acikin wani yar daki da drip ahannunta, nan tay kkrin mikewa a gaggauce saicin karo tay da hasken wuta ta lumshe idonta ahankli tanamai sauke ajiyar zuciya sai can kafin nan hanklinta ya dawo jikinta ta fahimce cewa agadon asibiti take kwance. Komawa tay kan pillown ta ta kwanta ahnkli bata iya kawo tunanin komi ba kawai ta bige da addua tanamai nanata la ilaha illah anta subhanaka inni kuntu minazzalimin hasbinallahu wa neemal wakeel..tana fada idanunta na lullumshewa harsaida taji dama dama snn ta samu nitsuwa har tayi shiru Hawaye masu dumi taji suna gangaro mata data shiga tunowa da dukkan abunda suka faru kafin akawota nan. Hotonan Fuskar Kafayat kawai take kallo acikin kayanta na aure ayayin da suke tafka rawa agaban idonta yanamai mata yawo a brain dinta. Hawaye masu zafi take zubarwa dan Babu wani abunda take gani agabanta sai gizon memoryn nan nasu da yaketa maimutuwa mata a idanunta da kwakwalrta harsanda hawayenta suka tsananta sosai Wani abu mai nauyi taji ya riƙe ta gam gam akan kirjinta ya kuma shakure mata nunfashinta sosai. Ragwababben kukane ya kufce mata wanda batasan daga ina ya fito ba,tayishi kamr zata cire ranta, cikin rasa nayi ta cigaba da ambaton Allah harsaida kukan dakanshi ya tsagaita. Zazzare roban ruwan tay batare da kulawa ba da kyar ta tare wajen jinin sann ta wuce bathrum tay alwala tazo ta dauki hijabinta da aka kawota dashi ta cikin nitsuwa tafara biyan sallolin dake kanta na magrib da ishai da batayisu ba. Bayan ta idar ne ta haɗa da nafila wanda acikinshi Ma saida tay kuka sosai dan sosai damuwa ya shiga ranta yanamai saka ta tanajin tsananin bacin rai da gushewar hankli sosai. Tunda ta zauna awajen datayi sallahn ta rafka tagumi snn tayi shiru hawayenta na zuba dan babu abunda take tunawa aranta sai yadda ta rike kafayat tamkar yar cikinta wanda ko kadan bata bambamta da danta Ahmed ba..badan zafin kishi ba shikansa wnn lamarin akwai cin fuska da kaskanci aciki sosai. Cikin tunanin haka ta dingajin tsananin takaici da bacin rai, sai zuciyarta yafara ingizata tanajin kamar ta rabu da mijinta Kawai shine mata mafita inyaso ya zauna tare da kafayat din yay fama da abun kunyarsa shikadai tunda burin yan uwansa kenan ya auro musu bayarbiya yar uwarsu. Duk sai taji ta gaji da auren ma gabaki daya Sosai shaidan yafara cin galba akanta tafarajin babu abunda zai hanata ta neme saki kawai gani take in bata fice agidan alhaj bello jimada ba hanklinta bazai kwanta ba. Ta dade tana wann tunanin aranta wanda yakaiga harta yanke wann hukuncin dan aganinta shine kadai mata mafita dan zama da kafayat a matsayin kishiya tasan bazai mata sauki ba, har iyanzu kallon yarta na cikinta take mata, tasan kuma dolene acikinsu akwai wanda zata tsaneshi har abada.. Snn koma wayene zuciyarta zai tsana acikinsu bazai kyautu ta cigaba da zaunawa acikinsu bayan tanajin fushi da tsanansu acikin ranta ba. Ana daf za'a kira sallahn fajr taji ta kasa samun nitsuwa nan ta lalume wayar landline dake wajen takira babban dadarta dashi,da kyar ma ta samu aka dauki kiran dan hjy maimunatu babbar mace ce mai dukiya idan bata san waye ke kiranta bama bazata so daukawa haka kawai ba, tana dagawa kuwa taji sautin muryan yar uwnta,nan da nan ta warware tass ta mike zaune kamr badaga bacci ta farka ba. Idonta nakan agogon dake jikin bango tana mamaki aranta Cike da fargaba, Hankli atashe ta tareta da cewa "khadija lpya kuwa kika kirani da asubah meyafaru? Hjya khadijatu duk da tay tunanin dazu tay kuka mai yawa hala komi ya wuce mata kenan amma tundata tsinkayo muryan yar uwarta haka kawai taji wani sabuwar kukan ya barke mata mai zafi kuma marar kakkautawa. Dagata can hajy maimunatu ta rikito kasa daga kan gadonta hankli a mugun tashe tanamai cewa subhanallhi lapyarki kuwa khadija, khadija, meyasameki? Wani abune ya faru kike kuka...ina Ahmed,Khadija meke faruwa ne Ke dan Allah kiyi min bayani waime hakane fisabillahi? Tambayar datake mata ma kara mata azaman kukan yakeyi gashi irin kuka mai tsumayin nan takeyi mai daga hankli sosai ahankli cikin kukan take cewa "Adda na shiga uku, Bello yaci Amanata Adda. Nayi nadamar auren Alhaj bello bantaba kawowa cewa akwai lokcin da namji kamar alhaj bello zai walakantani har haka ba. Da bacin rai take maganan tana kuka kmr ranta zai fita. Hanklin hjy maimunatu in yay dubu duk ya tashi.. Muryanta haryana diri Tace Bello yaci amananki fa kikace khadijatu? Huci ta saki dan Tun ma kan taji sauran bayanin taji ranta yayi mummunan hautsina ya baci . zaman katsinan ya shige jininta sosai ashar kawai ta kora rai abace tace "Dan kutuman ubansa yau kuma meye ya miki? ina fatan ba daga wancan mutaccen hannunshi yay ya sake marinki da shi ba? Da kyar cikin kuka tace Adda ba haka bane, wann lamarin yafi karfin mari,wann cin amana ne da tsantsar kaskanci da walakanci, nidai wallh ina cikin tashin hankli adda ya zanyi da raina? Innalillhi wa inna ilaihi rajiun Adda Na shiga uku. cikin damuwa da tashin hankli hjya maimunatu tace "nifa na tsani wann kalman tashin hanklin kinsan bani da hakuri ki gayamin kawai ko kema ranki ya baci yanzun nan Ta kara fashewa da kuka mai tsuma snn tace " 'ADDA aure Alhj bello yayi. Hajya maimunatu ta dafe kirji tare da sakin Wani doguwar Salati snn Tace "Aure?da wa kenan, kutuma Wai kina nufin Alhj Bello ne yay auren ko danki Ahmed? kunne na baiji da kyau ba sake memetamin, kikace mene?.. Hjya khadijatu tace eh Adda Aure yay, nifa ba kara auren nashi ne ya dameni ba..dan tsabar ya tozartani ya walakantani yarinyar nan fa yaje kawomin a matsayin kishiyata..haba Adda wallah wann Kaskancin yayi yawa, bayan na raineta kuma budurwar dana?nashaku da ita snn Duk wanda ya gama sanin sirrin gidan ka ai ya gama dakai. Cikin zazzafan huci mai tattare da rudewar tunani hnklinta a mugun atashe tace wacce yarinyace nifa na rude. Muryan hjy khadija harna shakewa da kyar cikin sheshhekar kuka mai zafi snn tace "Adda budurwan Ahmed din nan dai ya aura fa...tace kina nufin yar iskan yarinyar nan kafayat? Tace eh ita fa yarinyar nan da muka raineta agabanmu tamkar mu muka haifeta wai ita yaje ya kawomin amatsayin kishiyata. Hjy maimunatu ta dafe kirjinta dataji yay harbawa sau goma cikin sakin ihun mai tattare da mamaki, bakin ta har na rawa tace kan facalin bala'i?kuka kawai kika tsaya musu Shine baki konasu dukansu ba? "Dan ubansu Suna ina yanzu? Kuka hjy khadija ta kara fashewa da shi sosai tafara fayyace mata kan labarin.. A tsandare hajy maimunatu ta koma ta zauna jin har wani zufa zufa yafara karyo mata duk da ac dake dulmuye da dakinta. Har hjy khadijatu ta kammala mata bayanin kuka kawai take mata tana cewa zata kashe auren kawai ta dawo gida dan bazata iya zama acikin wann cin mutunci da kaskancin ba Karkada kai Hjy maimunatu ta shigayi cikin zafin zuciya da tsananin kunan rai snnn tace tab di jam.. "Eh..lallai..dan Adam butulu..mutumin nan baisan da waya keja ba. Har manice za'a nunawa bura ubanci da tashanci??kutuman ubancan..bello yake ko wa? toh ko yalo ne shi saina koyamasa hankli, dan bai isa ya walakanta ki ina raye ba karyanshi dan ubanshi. Saida ta dau lokaci tana masifa tanamai cewa dama ai nasan za'a rina wai biri yaci ya koshi a gonan ayaba. Tun da can nasan baza'a taba auna abun arziki da yarbawan nan ba. Yan iska kawai munafukai makirai. Dama can matarsa suka kawo kike raina masu dan rainin wayo yan rainin hankli kawai duk sun san me sukashirya miki na mugunta. Har saida tay bambamin ta huce snn ta hau lallamin yar uwanta Tace khadija kiyi shiru ki share hawayenki kinji, ki shirya kawai ki jira gani nan yanzu zan shirya nazo Abujan kaf sainaci ubansu wallh. Shikuma mijin naki zai gamu dani,dani hjy maimunata yakeja,zanga mahalukin da zai tsaya masa a babban kotu dan wallh saiya sakeki koda mutuwa zaiyi. Tana gama fadin hakan tana huci ta sauke wayar a kunnenta jikinta sai rawa yake da tsananin bacin rai dan saida takusan minti biyar a tsaye tana zazzafar huci kafin nan ta shiga wajen wanka. Tana fitowa bayan ta kammala sallahn asubah ta kira agent tace ayi cancelling flight dinta na komawa turkey ayau snn a turo mata da driver yazo yakaita abuja acikin gaggawa. Ata fannnin su Ahmed kuwa asuba nayi suka farka a barci shida brother hamzat suka gudanar da ibadunsu, bayn nan a gurguje ya tashi zai saka takalmin sa kenan da niyyar zai je ya duba jikin mahaifyar sa cikin gaggawa yana bude kofar bai hankara ba sai ji yay yaci karo da mutum didim agabansa da alaman shima yana shirin bude kofarne shima zai shigo ciki... Kirjinshi ne yay saurin bugawa yana daga kai suka hade ido da brother kazim, baisan sanda ya fado jikinshi tare da rungumesa yana kiran sunansa ayanayin jin farinciki da mamakin ganinsa adede wann lkcin ba. Brother hamzat ne ya fito ya samesu ahaka sun makalkale juna.. Baki bude cikin tsananin mamakin ganinsa yace "Ahhh "Brother kazim?.. Ahnkli ya ciro Ahmed din ajikinshi yanadan musu murmushi snn brother hamzat dinma ya taho cikin murnan ganinsa suka dan rungume junansu sosai. Ahmed yana murmushi ya rusuna har kasa yafara gaishe shi yanamai cewa..."Ure welcome back _Arakunrin kaabọ_..what a surprise. Brother hamzat yace Karde tun jiya cikin dare ka taso. Ajiyar zcyya ya sauke fuska ba yabo ba fallasa yace hmmmm dimeji, Kabar wann maganan tukuna, nan ya kalle Ahmed cikin nitsuwa snn yace _Bawo ni mama ṣe n ṣe bayi?_ Ahmad yace "She is stable Alhamdullhi, dama Yanzu ne muke shirin zuwa dubata. Agurguje Yace Alhamdullahi lets go then. Ko zama baiy ba haka suka juya dukansu uku suka nufi dakin da aka kwantar da hajy khdijatu. Ata fannun hajya maimunatu kuwa Tun kafin ta kammala kimtse kimtsen da zatay har umarnin data bayar ya kammalu. Nan ta fito tana tafiyar ta na isashiyar mace wacce dukiya ya gama ratsata. Wani irin dankarerren black ceibo lace ne ajikinta mai tsada da yasha design da golden stones daga samansa har kasa sai sheqi kayan yake ajikinta dake ita farar macece mai cikar haiba sai ta haska sosai ta fito tana takawarta akan wani irin half cover heel na gucci da jakarsa yanayinta da aji sosai kamar shekarunta bai wani ja sosai ba. gwalagwalnta na gold na kece raini sune wal wal a kan wuya da hannunta ta yafa mayafinta golden colour shima mai dankaran kyau da tsada tabi ta toshe idanunta da dark shades yau tamkar an mata mutuwa haka nan ta fito sarari ranta a mugun hargitse. Tunda suka kama hanya zuwa garin Abuja bata yi wata magana da kowa ba sai waya kawai datakeyi da wasu private agent da kuma manyan lawyoyinta a Abuja. Ranta a harde matuka Tace helo Don, bana son aikin wasa shiyasa kaga ma ban zabi na bi jirgi yau ba nakebin mota, i want all the nessecry information regarding my target right now, tun Kafin in isa Abujan nake son sanin komi da komi akan yarinyar nan ita da mahaifyarta kar da kubar koda tari kanajina? Babban Agent dinta Don yace "Angama hajiya kibani nan da minti Arbai'in zaki ga komi ya kammalu. Bayan nan ta sauke wayar tay shiru aranta tana cewa bazata kara barin tarihi ya memeta kansa akan khadija kamr yadda yafaru akan yar uwansu aminatu ba. Alkawari tay tace babu wata kishiyar kabila da zata kara cutar mata da yar uwa dan wann karon kam sai inda karfinta ya kare.. Kusan tafiyar kurame su Ahmed sukayi ayayin da suka doso hanya izuwa dakin hajya khadijatu datake kwance . Duk inda suka ratsa sai kaga anata satan kallon su sabida yanayin kamaninsu na yan uwan jini dayake nunawa. Abu dayane kawai a fili dake Ahmed din ne kawai fari acikinsu duk sun fishi duhu. Amma brother kazim is bold and tall duk yafisu tsayi da jiki sosai. He look fit and build up duk dama shekarunsa sunkai 45. A nitse yake kominshi dan kodaga yanayin tafiyarsa ma kawai basai an gaya maka cewa shine babba acikinsu ba. Sallama sukayi a bakin room din bata amsa ba, Ahmed yana dan bude kofar kadan suka hangota sanye da hijab dinta acan kan gadonta akwance fuskarta na kallon jikin bango hawaye masu sanyi sun gama wanke saman fuskartan jikinta na rawa sabida sheshhkar datakeyi ahankli. Kallonta dukansu suka tsayayi kowa da irin facial reaction dinsa na jin tausayinta, lura da cewa bata ma ji motsin shigowarsu wajen ba, Irin kukan zucin nan takeyi wanda yake fitowa silently marar kara sai yawan hawaye masu radadi dake saukowa daga cikin idanunta tana tarewa suna dada tuluwa. Atake jikinsu yay sanyi duk suka kasa cewa komi sunata kallonta kmr basu taba ganinta arayuwarsu ba. Atake Ahmed ya share ruwan hawayensa da suka taru acikin idanunsa acikin dan kankanin lokci, dacan harzai wuce wajenta Ahnkli Brother kazim ya y sauri ya rigashi isa. Harsuka tsaya akanta suna kallonta bata farga ba saida brother kazim din yace."Mummy?.. A firgit ta juyo saicin karo datayi da idanunwansu dasuka gama rinewa akanta. Take taji wani irin kunya da suka ganta ahaka, nan da nan Ta share hawayenta cikin sauri sauri snn ta gyara zamanta cike da mamaki tanamai cewa "kazim? Is dat you Har yaushe ka zo nan? Ta kalle brother hamzat tace "kaima kana nan da sassafen nan ? Ta dubi Ahmed cikin dauriya da son kawar da yanayinta tace kaikuma why are u not with ur wife?.. Basu ce mata komi ba suka tsaya kallonta da fuskan tausayi duk fuskarta yy fayau jikinta yadau zafi. Rusunawa kasa sukai atare dukansu suka fara gaisheta cikin girmamwa Sosai..Bayan nan brother kazim ya zauna daf da ita snn ya fara tambayarta jikinta cikin nuna kulawarsa sosai. Duk ta rude ta kalleshi cikin tausayawa tace "kazim aida ba sai kazo a the way ba jikina fa da sauki. Hamzat wai baki fada masa bane. Brother hamzat yace but mumy kona fada mashi ba bazai saka hanklinsa ya kwanta ba. Evryone is worried about u. Cikin katseshi da hawaye taf idonta tace "a'a ,wann matsalata ce dana mahaifinku, ni sam Banji dadi dana taraku anan ba. Besides auren ai ba haramun bane. Tana fadin hakan hawayenta suka sauko mata ta share ahankli ta kalli brother kazim tace "i admit im shocked amma Ku kwantar da hanklinku. Yace a'aa mumy, bake kadai ya tozarta ya walakanta ba hardamu muma..bazamu kyale shi ba. Koda kince auren ba haramun bane amma. Cikin katseshi brother hamzat yace haramun ne ooo ..wann auren ai ba marabansa da haramun ace dansa ya nemi yarinya shima saiyaje ya aura? Ta lumshe ido cikin rashin jin dadin zuciyarta ahnkli tace just let it be Tunda komi ya riga da ya faru. Mafita dayane saiku kame kanku kazim kaine babba..duk abunda kayi kasaka hankli da tunanin ka aciki..nasan bazaku so asirinmu ya dada tonuwa awaje ba. Baiko amsata ba sukaji an bude kofar babu excuse aka shigo musu ciki.. hajiya fatihat ne agaba tana taunar ci gam kas kas tun kayanta na wajen bidirin jiyane ajikinta tare da tawagar taja ta tsaya tun daga bakin kofa ta watsa musu wani irin kazamin kallo snn tace "Officer This is the guy" Ta nuna Ahmed. He is our number one suspect Pls arrest him. Nan take wasu jemammun polisawa suka tahota gaban Ahmed zasu jashi waje brother hamzat ya mike tsaye cikeda mamaki yana kallonsu. What is going on here officer? Police din ya kalle brother kazim sam da kasa yace aikinmu muka zoyi.. Ran Ahmed a mugun bace yace menayi? Police din yace Inmunje station ai zakaji. Brother kazim ya katkada kai alaman tausaya musu, nan ya kalli Ahmed tareda yi masa alaman yabisu yaje kawai, Ahmed bai musa ba yabi bayansu. Brother hamzat yana taredashi. Duk wani habaici da kinibibin da hajy fatihat tayi awajen babu wanda ya kulata harsuka gaji suka fice sabida kuka sosai hjy khadijatu ta rushe dashi a dakin tanayi tana kiran sunan Ahmed musmmn dataga polisawa sun sakosa agaba har sun tafi dashi... Brother kazim ya kammala danne danne awayarsa yataho ya sameta yanamai rarrashinta. Kuka takeyi sosai tace na shiga uku kazim ina zasu kaishi waime yayi? Sun walakantani hardana ma bazasu kyalemin shi ba? Yace "mum pls kidena bata hawayenki akan wayann wawayen.. yanzun nan zakiga Ahmed ya dawo i promise u. Wayann polisawa kuma sun rasa aikinsu kenan.... who will gues the new drama in next page?... [6/3, 2:54 PM] SURAYYAHMS: Cikin sigar rarrashi sosai brother kazim yace mumy nay miki Alkawari babu wanda zai kara sakaki xubda hawaye. Hjya khadijatu batace masa komi ba ta cigaba da share hawayenta dasuke kan zubo mota da tunanin Ahmed acikin ranta. Basu fi minti ashirin da yin shiru ba sai ga sallama brother kazim din ne ya amsa, hajiya maimunatune ta shigo a sassarfe cikin wani irin yanayin sauri sauri da tashin hankli. Brother kazim na kkrin gaisheta bata samu ta amsa shi ba tsabar rudewa, Da uban sauri taje ta rungume yar uwarta gam gam ajikinta ayayin da take sake fashe mata da kuka sosai. Shafo kanta takeyi kmr wata yar karamar yarinya sigar lallashi tanamai cewa "Kiyi hakuri khadija kiyi hakuri kinji? Da kyar tay shiru ta dena kukan snn ta budi baki ta dago suka hade ido da Addan nata, wasu irin nakasashun hawayen ne suka kara tsilalo mata. Muryanta a dishe tace 'Adda Sunzo sun tafi min da ɗana Ahmed.. Da mamaki sosai Tace suka kaishi ina? Wani sabuwar hawayen ne ya kufce mata tace oho nima bansan meya musu ba suka kaishi police station. "Hjy maimunatu tace what?....karar bude kofar ne ya katsesu. Brother hamzat ne ya shigo fuskansa babu alaman fara'a ya gaishe da hjya maimunatu ta amsa,hjy khadija ta tsura masa ido tana jiran ya gaya mata inda Ahmed yake" kus kus sukayi tsakaninsu shida brother kazim na mint biyu nn suka suka karaso kusa da ita. Brother hamzat yace "Mummy nasaka an wuce da Ahmed gida Baba ne ya zo waiyana neman mu acan. Hamdala tay snn tace what about the police case wai meya musu. Kafin ya amsa brother kazim ya shiga mata bayanin yadda yay tackling din abun acikin sauki. Yace mumy,kwararren lawyer na tura musu, shiyasa basu iyayi ma Ahmed komi ba, danko interogating dinsa basu samu damanyi ba sabida sun saɓa dokar aikinsu wajen zuwa arresting dinshi babu valid arrest warrant. Na biyu, basu da wani shaida akansa but they decide to treat him like a criminal da suka sakoshi agaba kuma a wajen aikinshi. Na shigar da kara akansu ne akan harrassment dan sun shigo nan witout excuse bayan sunsan kina tare damu, for abuse of power too, false accusation on my brother and defamation of character at his place of work, daga lokacin da sukaga sun tsiyance wajen biyan fine na kotu zasu fara respecting mutane ,kuma wayancan polisawa inbasuyi hnkli ba they will be striped off their badge inna ga dama, daga yau in sha Allah ko a mafarki suka kara ganin damilare ahanya bazasu zo kusa dashi ba sam. Hjya maimunatu dake kallon bakinshi tace da kyau, kaji dan halak.. wann yaro kamr ba bello bane ya haifesa wallh gabaki daya yafi ubanshi hankli sau dubu. Murya a sanyaye hjy khadijatu tace haba Adda kidena cewa haka koma yayane dai mahaifinsu ne Ta riko hannun kazim ahnkli tana kallonshi atausashe tace "my son, bana son naga kuna tashin hankli har haka dama kyalesu kayi tunda dai Ahmed din is fine ai shikenan..asalin masu laifin sune wanda suka kawosu nan sune yakamata a hukuntasu. Cikin katsesu Brother hamzat yace Dats the problem mumy..Munzo da lawyr za'ayi bincike akan karar da suka shigar sai Baba ya zo yace wai abar maganan kawai za'aje ayishi acan gida...probably bcos bayason aci mutuncin new inlaws dinsa. "Inlaws my foot" brother kazim ya fada rai Abace,. Brother hamzat yace gaskiyan kenqn mahaifinmu ya tafi da Ahmed can gidane sabida yana son aje can a rufe maganan kar a fadi gaskiya agaban police cewa damilare baida laifin komi, shiyasa nake son muma muje kawai karsu je sutaru masa akai suyi frustrating dinsa. A gurguje hjya khdijatu ta motsa jikinta tanamai kkrin saukowa daga kan gadon agaggauce tana cewa "kazim ka kaini gidan naku, banason AHMED yaje yay dambe da uban sa akan mace, I knw my son, ranshi ya riga ya baci wallh bazai nitsu awajen ba..i have to go and stop him right now. Tana sauke kafafunta akasa hjy maimunata ta riko ta azafafe tanamai cewa babu inda zakije khadija..yo in Ahmed yaje yay dambe da ubansa akan mace saime? Bashi ya siyo raini makansa ba,ke ina ruwanki..in har ina raye bazaki kara taka kafarki gidan mutumin nan ba koda kuwa shine autan maza. Su brother kazim suka hade baki sukace Big mummy dan Allah kiyi hakri karkice haka. As far as we are concern She is our mother now saboda itama tasha wahala damu sosai. Ta rufe ido cikin bori tace a'a, y'ay'an bello kufita a idona in rufe, ina ganin kimarku a idona shiyasa ma nayi shiru ban wargaje ma ubanku tun daga nan ba, jini fa baifi jini ba..ubanku bai isa ya walaknta min yar uwarta ina raye ba, karyanshi!! dan haka dolene ya sake khadja yau yau din nan nizan wuce katsina tare da ita. Rokonta suka dingayi akan tay hakri ta basu dama daya tall suyi iya nasu dabaran amma taki sammm, duk hnklinsu ya tashi har kamar bazata taɓa amincewa ba amma tun dataga kmr hjy khadijatun tay sanyi duk tausayinsu ya rufe mata ido da alama ita kanta batason ta tafi ta barsu a hannun kafayat tay zama dasu amatsayin uwa agaresu cikin tozarta su yasaka ta sassauto tace ta basu dama daya tak idan har basu dauki gamsashen mataki wa yar uwarta yau ba toh zata wuce da ita katsina ubansu kuma dolenshi ne ya saketa kota daureshi har igiya yay saura. Nan suka mata godiya suka dunguma dukansu hudun suka wuce family house din jimada. Suna isa bakin gate aka ce musu ai duk sun wuce sabuwar gida anacan ana kkrin yin case da Ahmed akan abunda ya faru da su kafayat awajen hidima jiya. Brother hamzat ne yake tuka motar amma ji yake kamar ya maidata ta dawo jirgi, within few minutes suka isa cikin anguwar tasu ta garki. Daga cikin makaken harabar cikin tsakar gidan kusan kowa daga cikin ahalin jimada ya hallara, tun daga kan Alhaj bello jimada da Ahmed, anty adizat da anty nuratu, da hajy fatihat da wasu tantiran kawayenta guda biyu sai su anty mojushola da aunt ramouto da elder sistern Ahmed wanda yake bi wato anty zainab moturayo data ta iso gidan da sassafe itama Kafayat ce agefen Alhaj bellon ta wani sha riga da skirt ta dame tana hura hanci tana jiran abude musu cikin gidan ashiga. Yau da safe suka tada bori harsaida alhj bellon ya gaji ya fito daga wajen dayake boye kanshi dan yayi avoiding fitinarsu, tun da suka sameshi sai azizita masa Abun sukeyi musmmn da sukaga anty mojushola ta karawa zancen sugar yay zaki sosai, dan itace ma ta dada azazzaba wuta wa salon makircinsun na cewa lallai Ahmed ne ya aiko jiya da daddare aka zanesu aka tarwasa musu hidimansu. Kafayat da uwarta kuwa tunda suka samu hanyar makrici shikenan sai suka borance suka daga masa hankli akaan lallai sai ya Daukar musu fansa kawai sudai so suke yakoyawa yaronsa Ahmed hankli snn a nuna masa kafayat a matsayin uwarsa sabida a raba wnn rainin a tsakaninsu tun yau. Adiaha kam tana can agidan anty adizat tare da yaranta yemi da su sulu suna dan debe mata kewa, saidai duk da hakan batajin dadi aranta sam sabida tsananin rudanin da ta shiga na tunanin ko itama ta shirya tazo cikin family ayi komi da itane kota tsaya anan inda take kamr yadda Ahmed ya umarceta. Hanklinta itama sosai ya tashi duk tafice a hayyacinta musmmn dataga lokcin da su anty adizat suka bar gidan a cikin gaggawa tun anan jikinta ya bata cewa ba lpiya ba. Daga cikin sabuwar gidan kuwa kaf dinsu sun tsaya a harabar ne sabida kulle cikin gidan kirif da brother kazim ya saka akayi da security lock tun jiya da daddare waidan kar ma kafayat tay mafarkin kwana aciki. Tsayuwarsu anan awajen Anty zainab moturayo ce kadai take tare da Ahmed kai da kafa dan duk family an kewayeshi da tambayoyi wanda bama amsasu yakeyi ba. Sister zainab is alwys looking innocent dan ta girme Ahmed din da shekara 7 amma Bazaka taba fadin hakan kai tsaye ba sabida ita irin slay ladies din nan ne na karshe tana son daukar wanka da saka kayan fashion sosai wanda yake yawan boye yawan shekarunta. Shiyasa kafayat is alwys feeling jealous of her dan dama ita kadaice a gidan batayi wa shishhgi sosai. Tsayuwarta tare da Ahmed a filin yasaka suka kasa iya masa taron dangi dan ita kadanta ma kawai ta ishesu riga da wando. Masifaffiyace na bugawa ajarida,tun dataji zancen auren mahaifinsu da kafayat ita ko barci batay ba shiyasa tabar gidan mijinta tazo gidan nasu sassafe dan tay zage zage. Hayaniya da musu kawai aka bude shafinsa a tsakar gidan ana neman sanin wanda ya aiko aka tarwatsa musu hidiman su na jiya dake sun nace lallai sunason su daurawa Ahmed laifin komi. Iya baqar maganan da sister zainab take gaya musu shine yake musu ciwo acikin zuciyarsu awajen dan ita zagin kasuwa take musu awajen irin na bushewar idanun nan, kai hatta hjy khadjatu ma saida tay fama da zainab kafin nan suka dawo daidai bare su,gata sam bata gajiya tana diri tana zage zage tana nuna musu cewa dan uwanta damilare yafi karfin ya dauki fansa akan kafayat sabida batakai ba. Horn din motoci masu ji da rai da lapiya har uku abakin gate din shine ya katse Musu hayaniyarsu. Mai gadine ya bude gate din agurguje snn ya kara basu waje, motar brother hamzat ne ya fara shigowa ciki snn brother kazim yabi bayansa acikin wata dankarriyar jeep Landcruiser mai tinted wanda ya dauko hajy khadijatun aciki. Mercedez benz mai dan uban tsada ne ya shigo akarshe wanda ya saka mutanen wajen duka suka tsaya galala sunata kallonsu kamr anga shigowar wani sabuwar abu awajen. Kusaan ajere dukan su sukayi parking wanda hakan ya dada razana zuciyoyin su hajy fatihat dan kullum sunajin baqar kishin irin arziki da abun duniyan da yayan cikin alhaj jimada suke dashi. Brother hamzat ne ya bude nashi hadaddiyar motar ya fito fuskarsa kamar bai taɓa dariya a rayuwarsa, bayan shi sai ga Brother kazim ya sauko, hjy khadijatu bata daga kanta sama bama bare ta kallesu hanklinta ya dada tashi dan tun da suka doso gidan taji ranta ya kara harzuka ya baci tanajin kamar zata saka musu kuka. Dalilin hakan su ka yanke hukuncin cewa tayi zamanta acikin motar kawai bazata sauko kasa bama. Saida brother kazim ya dada lallashinta sosai ya babbata baki snn ya fito acikn motar, wanda a daidai lokcin ne drivern gwamnati dake sanye da uniform yake budewa hjya maimunatu mohd gidado mercedez benz dinta data kane aciki. Fitowa cikin girma da kasaita tayi, tabi ta toshe idanuwanta da dark shades tana wurga kafarta cikin kamiya ayanayinta na kasaita da nuna isa da kuma sigarta na tsantsar rashin mutunci da masifa. Kowani step ta aja akasa sai kirji da zuciyoyinsu anty mojushola yay bugu sau arbain da biyar. Su hjy fatihat kuwa binne kansu kawai sukay kasa dan sunsan basu kai su kalle tsakar idon wann matar ba. Her beauty and her personality, and her standards speaks volumes. Dan haka Babu wani abu mai suna raini a tsakaninsu dan sunsan a iya kudin dan kunnenta guda daya ma kawai za'a iya siyen suturansu dukansu harda canji. Su anty mojushola kuwa wani irin shayinta sukeji dan sunsan tasha gabansu a dukiya matsayi da kuma iya shedananci nesa ba kusa ba dan sanadiyarta ne yasaka hjy khadijatu batasha wani azaba ahannunsu a farkon aurenta ba. Tasha cin ubansu dan idan hjy maimunatu tanason ta dau fansa akan mutum toh nakasahi takeyi acikin ruwan sanyi kmr yadda yanxu take son ta nakasa hajy fatihat ata sigar da batay tsammani ba. Agefe taja ta tsaya batace musu uffan ba Wani iriin kallon rainin wayo tay musu snn taja ta tsaya tanamai amsa gaisuwar su Ahmed da sauran matan yayan nasu iya wanda suka miko gaisuwarsu agareta da barin baki. Ganinsu ahaka yasaka cikin kafayat ya cure da wani irin mummunan tsoro,diff diiff diff takejin hrt beat dinta, gabanta kuwa sai fadi yakeyi shikadansa duk sai taki ta dago kanta sama ta kallesu jin kamr jikinta yafara bari barin tsoro yasaka tay saurin cusa hannunta acikin jakarta dake makale a kafadarta ta ciro kwayar marijuana ta jefa abakinta a boye tay maza ta hadiyeshi muduk dan ya cire mata tsoro. Brother kazim ne yayi tahowar karshe ayayinda ya shige cikin yan uwansa ya tsaya lokcin kusan idon kowa na kanshi ana binsa da kallo sabida tsananin mamakin ganinsa a nigeria gatsau batare da wani cikakken notice ba. Shikansa mahaifinsun yasan da akwai drama tun da yaga dukkan y'ay'ansa yau agabansa saidai mai faruwa ya riga ya faru,taurin rai yasashi yafara jin aransa cewa shine ya haifesu to koma miye yay da rayuwarsa babu yadda suka iya dashi dan haka ya tsime abunsa yay kamr baisan ma ya aikata musu wani abu ba. Saidai kuma ransa sosai ya sosu da yaga ya'yansa suna masa kallon tara saura dukansu basu gaishe sa da sakakken fuska bare kuma murya mai dadi ba. Kowanne acikin ya harde ransa musammn ma brother kazim dan ya tsani kallon fuskar kafayat dinma kwata kwata. Alhaj bello yace su bude gidan a shiga daga ciki brother kazim da yan uwansa sukace masa bazaiyu ba anan din zasu karasa magana tunda anan aka fara. Nan aka fara case din kowa ya shiga jefa baqar maganan sa daddaya suna masu harbawa wa junansu habaici inda aka kasa gane wayene ya turo da polisawan nan.. Anty mojushola suna kan bakansu na cewa Lallai Ahmed ne ya toru sabida aganinsu ai dolene yaji kishin auren mahafinsa da kafayat. Ran Ahmed bai taɓa kaiwa kololuwar baci arayuwarsa kamr nayau ba, duk dama yayunsa suna tare masa komi amma jininshi tafarfasa yakeyi kawai taciki yanajin kamar ya shakure wuyar su anty moju da anty ramaotou yakaisu har lahira. Su hjy fatihat suka turje suka ce sam bazasu yarda ba sabda an musu asara dayawa tunda akwai cctv footage a anguwan dan haka aje akawo police report dan araba musun nan cewarsu basu gama biki bidiri ba ana bata musu lokci. Da mamakinsu sukaga su Ahmad da yayunsa basu hana hakan ba.. Harsaida suka kira police awaya suka nemi report kafin nan Hjy maimunatu ta dubesu da kyau snn tace musu muddin aka gane cewa Ahmed baida hannu akan wann abun itace nan zata dauki tsatsauran mataki akansu. Hadiyan yawun tsoro kowaccen su tay a boye dan duk dama suna kakkamewa Duk sai sukaji sun kuma tsorata, suka rasa meyasa bata musu wann barazanar kafin su kira police ba aida tuni sun fasa dan gudun bacin rana irin wnn, zucyarsu sai harbawa yakeyi, saidai aynzun karfin gwiwarsu dayane ganin alhaj bello naa taredasu, Aganinsu koma yayne ai bazai bari aci mutuncinsu suna matsayin new inlaws dinsa ba. Nan wajen ya dauka da wani irin shiruuu, tun kafin police su iso da report dinsa hjy maimunatu ta daga hadadden wayarta ta kira commisoner of police agabansu sunaji ya dauka yana mata fadanci a dakile ma tace masa tana son akawo mata tough police men in black maria yanzu yanzun nn. Within some few minute saiga repot din polisawa ya shigo, kusan atare suka iso da odern hjy maimunatu, Alhaj bello yasaka hannu zai amshi takardan brother kazim ya bata rai yace bai yarda ba, shi police din ya karanta. Dukansu da shi da kannesa suka mugun hade ransu,tamkar basu san me sukayi ba haka suka zuba musu ido suna kallonsu,alhalin a cikinsu sister zainab ne kawai bata gane shirin plan dinsu gameda tarwatsa bikin ba. Police ya bude report ya fara karantawa dalla dalla tare da musu bayani Report ya nuna cewa gamayyar yan anguwane suka kai karar akan noise Nuisance shiyasa doka ta bada daman a tarwatsasu. Tunda akace gamayyar yan anguwa sunsan bazasu taba kama sunan mutum daya ba... Atakaice dai takarda sosai ya wanke Ahmed Hajy fatihat tay kamar zata yanke jiki ta fadi kasa tsabar tsoron abunda zai biyo baya.. Kamar an dinke musu bakinsu haka sukayi shiru awajen kmr basu ba. Brother hamzat da dama Jira yake kiris ya samu daman tafka rashin kunyawa wasu anty mojushola anan shima ya samu bakin magana Yace Anty moju ynzu bakiji kunya ba? kece fa kike tabbatarwa mutane cewa lallai Ahmed ne yay muku wann abun,maman shi tana kwance gadon asibiti a tunaninku baida wani aikinyi ne dazai zo daukar fansa aka kafayat? Kafayat is nothing, zero behind a decimal point..kune kuka damu da ita. Wani sabuwar Hayaniya ne ya kaure awajen hajy maimunatu ta hayayyako babu imani ayanyinta. A cikin sigar rashin mutunci da daka tsawa tace ayi mata waje dasu hajy fatihat aje a kulle matasu akan laifin sharri da suka lakawa Ahmed. Nan da nan anty ramouto suka fara canza baki suka fara cewa su basu kirawa Ahmed police ba dan tsoron kar hjy maimunatu ta haɗa hardasu. Tsananin tashin hankli yasaka kafayat rushewa da ihu tafara jijjiga Alhaj bello tana cewa Ahhh my husband pls help me kar ka bari su tafi da mumy nan duk ta birkice tafara rokonsa kamr zatay hauka ganin yadda ake kkrin parading uwarta awalaknce kamr wanda tay kisan kai banda irin zagi da tsinuwar da hjy maimunatu take watsa musu na cin mutunci. Shikuwa kamr wanda aka masa magani babu kunya haka ya taho wai zai yi ma hjy maimuntu magana koda zata sassauta, hannu ta daga saura kiris ta wanka masa mari akan fuskansa su anty mojushola sukayi saurin rikota baya. Masifan dake ciccin ta arai ta fara amayarwa Tace kabani mamaki bello..butulu..in banda kaskanci da walaknci da neman zubda mutunci sai karasa yar da zaka auro ka kawo wa yayanka sai budurwan dan uwansu? Kaji kunya wallh nayi nadamar hada hanya da gidanka, Allah ya isa wa khadija sam baka dace da ita ba, butulu, ka saurareni, dan kotu shine zai rabani dakai. Tana fadin hakan ta juya tabar wajen ta koma ta jikin mota inda hajy kahdijatu take banda kuka babu abunda takeyi aciki dan batason ganin hayaniyarsun nan ko kadan. Alhaj bello duk saiya rude aransa baisan me zai fara gayawa hjy khadijatu ba anan kuma Dake kafayat ta birkice masa saidai ya je ya karbo mata uwarta a hnnun polisawa Nan da nan yaji kanshi ya dau zafi Fuskarsa a sigar lallami Ya kalli babban dansa kazim, yafara cewa kazim nine na haifeka fa amma kana kallo anmin irin wann abun har gidana? I knw u have contacts, why wont u call them and ask them to release kafaya mother for god sake. Akan hakan dayace wani zazzafar argument ya kaure tsakaninsa da brother kazim din sabida ce masa dayayi Bazai kira kowa ba,. Yace "Baba ina tausayinka yake lokcin da suke ci wa damilare mutunci har suka kaishi police? A tunaninka zan zubar da mutuncin dan uwana akan wasu banzan yen mata ne? Ni ai ba kai bane ina da darajata snn bazan taba kaskantar da family akan kowa ba. Maganan sosai yy ma alhaj bello zafi har yana diri. Sister zainab kuwa ta dinga ihu tana zagin kafayat din kamar zata kasheta tana cemata baqar ashana ƙona gari, tace kafayat kinga irin bakin jiniinki ko? Ure a mistress of doom and sadness, duk inda kika shiga sai kinci amana sann sai anyi bakinciki akanki, ure a bad omen, tacigaba da cursing dinta. Agefe kuma brother hamzat ne yakeyi da su anty mojushola da anty ramoutou. Su anty adizat kuwa tuni suka ja gefe wajen hajy khadijatu suka tsaya daga can suke kallon draman Zagin da brother hamzat yay musu akan bikin nan awasa wasa saida yay musu mugun zafi fiye da komi sabida shi asalin gaskiyar ya fito ya gaya musu na cewa selfish interest dinsu ne yake kkrin tarwatsu musu zaman lpya da kwncyar hankli acikin familynsu _Yana hawaye yana cewa Shame on u for allowing this to our family_ _Anty ramotu, aunty mojushola, itiju lori rẹ fun gbigba eyi si ẹbi wa_ Ya rufe ido kamr baisan su ba ya zagesu tsaf yace musu dattijan banza, abun sosai yay musu zafi sabida har hawaye yakeyi dayake gaggaya musu bakar maganan yana tir da su yace sune suka haddasa musu faruwar komi. Da kyar da fitina Alhaj bello yay bori irinta maza snn ya lafar da kurar yacewa kowa yay masa shiru baison jin surutun waninsu a tsakar gidan. Kowa ya hakra yyi shiru harda manya manyan gidan amma haka Kafayat ta bushe idonta ta cigaba da zage zage kmr mahaukaciyar asali. Rashin yin shirun nata yasaka sister zainab itama taki tay shiru tace Kafayat baki ga komi ba wallh hauka zaki yi agidan nan since ure Witch, ode, so This is revenge for u right? _Kafayat, eyi jẹ igbẹsan fun ọ ni ẹtọ?_ Kafayat ta buga kirjinta cikin masifa da hargagi tace sister zainab nafi karfin na baki amsar wnn saidan nayi da ubanki and yes i am ur step mum ki mutu.. Tun bata karasa ba brother kazim ya daka mata wata tsawa saida ta razana snn yace shut up u little brat. Baya baya taja tanamai hararsa tace ehnn ehnn brother kazim or whaat eva _o jẹ haram tabi o jẹ ilufin?_ marryny ur father izit haram or a sin so why are u even shutting me up? Duk surutun na da ake Ahmed bai saka baki ba sai adede wnn gaban daya dago jajayen idanunshi ya dube ta cikin ido, snn yace kafayat Dont u dare talk back at my brother, ki bala'in kama kanki anan wajen kona tattakaki yaya na ba sa'arki bane. Nan ta matso kusa irin bari ta kular dashi din nan tace yayanka ne amma ba yayana ba and,as a matter of fact im equal to ur mother now oo. _"we kii ṣe awọn tọkọtaya nibi"_ "we are not mate" Kafin nan ta kammala harda kalman ta rufe baki Ahmed ya harzuka ya watsa mata wani irin gigiyacciyar marin da yakaita har kasa rigijib ya sake saka kafarsa ya kwasheta yay ball da ita can gefe harsaida ta tsorata tay suman bazata...... [6/3, 11:59 PM] SURAYYAHMS: Yanayin yadda Ahmed yay ball da ita a zuciye tayi tumbul ta fadi kasa rigijib tayi suman kai tsaye yasaka dukansu saida suka mugun razana dan kowa ya dauka ko mutuwa kafayat din tayi.. A cikin shock duka suka tsaya suna kallonsa da bakinsu a bude.. Brother kazim ne yay saurin janshi gefensa sabida yadda jikinshi yake kyarma da tsananin fushi. Still aransa ji yake kamar ya kara tattaka kafayat din ta mutu dan haryanzu bawai hucewa yay ba. matayen kaf sun tsaya a tsandare tareda dafe Kirjinsu cikin razana da mamakinsa kowa na cewa."Innalillahi wa inna ilaihi raijiun,.wnn fa bugu daya kenan ya gigita idan yafi haka kuma ya kenan? kusan a rude Anty ramatou take zagaye tanacewa haaahhhhhh Damilare, Damiiii,what have u done now? Kasan kana da karfi haka kamar doki zakana dukan mace? Did u want to kill her or what? _Dami, oya werey? matar ubanka ka tattaka haka, Are u sure ure not crazy_ Fuskarsa a mugun daure Ko amsata baiyi ba... Ana cikin tashin hanklin nan anata kkrin tattaba pulse din kafayat Basu hankara ba kawai sai sukaji saukar ruwan sanyi shaaaaa akansu tun daga kan kafayat din harsu anty ramaouto dake kanta sister zainab ta jikasu da ruwa shataf.. wani irin Ihu suka saka mata tashin hankli akan tashin hankli kowa ta mike tsaye a sandare ruwa na zuba ajikinsu tsurrrr, amugun gigice kafayat dinma ta miƙe tana ihun firgita sai hammm ta sake yankar jiki ta kara sumewa tsabar tsorata da masifarsu datayi. Zafin rai zainab din take dashi dan yadda kasan shedan haka zuciyarta yake inya dafe har basa son zuwa kusa da ita idan ranta na bace.. A koda yaushe inta tuna cewa kafayat bata da kamun kai kuma tana da dan iskan zazzagagen baki marar rike sirri sai ta karajin zuciyarta yana tafarfasa. Tasan sun shiga uku, dan yanzu kam sai yadda Allah yay kawai da duk wani sirin familynsu dazata je ta bazashi abakin mutanen waje. Tana da irin bala'i da darun nan ne yarbawa. Tana diri ko ina ajikinta na binta yana dirin shima a wargaje taje ta kara debo ruwan ana riketa amma haka taki sam sanda ta kara kwarawa akan kafayat din, kafayat ta ja wani numfashi kamr zata shide ta bude ido tana kallon sister zainab bibbiyu cikin layi. Faduwar anty mojushola akasa tana birgima da sunan Ahmed dana sister zainab shi yasaka alhj bello ya kasa yin motsi sabida rirrikota da yay ajikinshi. Yana sane da cewa Acikin yayansa kaf babu wanda yakai Zainab da Ahmed taurin kai,rashin tsoro da tsinannen rashin ji. Sister zainab tace ke kafayat dan ubanki baki ga komi ba, u must wake up to dis reality ooo,ba ubana kika aura ba? Aikeda bacci agidan nan har abada this is just a welcome to hell party to you kafayat, ure very much welcome, zaki san cewa hauka na yafi naki, "wallh ina dede dake...ta wurga mata bucket din ajikinta da mugun karfi ya bugata snn ta kama hanyarta tay waje da gudu tanata zage zage gidanta ta nufa cikin sauri tunma kafin babansu yace zai capkota. Daga can gefe kuwa Sosai Hajiy maimunatu ta ririirike hannun hjy khadijatu datake kkrin saukowa acikin tashin hankli tana cewa babu inda zakije khadija kibarshi ya karata da yaransa sukadai ma sun isheshi. Ayanayin damuwa Tace Adda kina kallon Ahmed ya mari matar ubansa ki sakeni Wann ba tarbiyr dana bashi bane..akan me zai mareta? Yanzu akanta sai ya rabu da ubansa kenan? Wann ma ai wani salon cutarwan ne, ta rabani da mijina tanason ta raba mijina da danshi Ahmed kenan? Hjy maimunatu tace "Toh saime? Kedai Kizauna anan kawai bana son wata maganan banza khadijatu, zuwa zakiyi ki rama mata marin kome?cikin kyabe baki tace hmmmm Ai bello baiga komi bama tukuna. Yaran nan bawai akanki kadai ke suke fada da shi ba,sunayi ne wakansu suma. Habawa khadja, wann ai wasu yayiwa abun kunyar, ya tozartasu, kiduba fa cikin yaransa nan duk babu yaro karami acikinsu, kazim is in his mid 40s,Ahmed dake last born dinsa ma is 32 meyake nufi da zai kawo musu irin wann kalar dabbancin agida? Inama ace yar mutunci ya auro yar masu arziki da ayadda suke da ilimi da hanklin nan wallh bazasu hanashi zaman aurensa ba. Amma ace wann yar iskan yarinya, kowafa ya san meyakawota gidan nan naku,dolene auren nan yay musu zafi. Sun san Bason ubansu take ba, and drama irinta daukar fansa datake son bugawa acikinsu will not be good for them,and she is still in love with Ahmed,aynzu da suka hade kansu waje guda sunata kkrin suga sun daga familynsu yay kyau yay daraja a idon mutane wallh bazasu kyaleta ba. Gaskiya bello ya cuce su daya Auro musu wann tababbiyae yarinyar dan tabbas zata iya zame musu wata tsaiko ga cigabansu anan gaba.. Hajiy khadija tay shiru cikin tagumi,tanaji tana gani Hakanan yar uwarta ta hanata fitowa wajen firr ta dinga mata surutu acikin motar.. Ata fannin kafayat kuwa ko motsi batayi dan Atake su anty ramotun suka taru akanta suna famr tattabata duk su anty adizat suma suka iso ana mata fifita koda zata farfado. Gefe sukayi da ita can nesa da inda ake rikicin suka jinginta da bango koda zata samu nitsuwar ta dawo hayyacinta acikin gaggawa. Banda bari babu abunda alhaj bello yakeyi dan baitaba ganin rikici da tashin hankli irinna yau a tsakanin yayansa ba. Ransa a hargitse ya taho fuuuu zai shakure wuyar Ahmed din har yana huci brother hamzat ne ya shige tsakaninsu. Tsawa ya daka masa yy kamr baiji shi ba. In a Respectfully sacarstic tone yace "i am sorry Baba, but u cant touch Damilare. kadai fara controlling matarka tukuna. yakamata tasan da cewa ita ba kowa bace awajenmu. A tsawace Alhj bello yace dukanku kuna hauka ne? Am i not ur father, u cant disrespect me like dis.. Aure nayi!!! Kafayat na Aura,what is wrong with dat?Me zaku iyayi akai ehhh? Auren nawa Haramun ne?meyasa zaku zo kuna raina ni har haka..are u guys mad? ...yau idan baku daraja ni ba hakanan yaranku zasu zo suma rainaku. Mene matsalar ku dani? Auren danayi haramun ne ku amsani mana ?see oo baku bina bashin wani bayani akan abunda nayi duk wani abun da nace zanyi shizanyi, evrything about this marriage ra'ayi na ne sabida ku ba iyayena bane da zan muku bayani nine na haifeku bakune kuka haifeni ba, all ur lifes ina muku adalci amma ni ashe bazaku iyamin uzuri dan naga yarinyar nan tayimin na aureta ba? Ahmed didnt marry, so i did..Kazim what is wrong with ur head,kaine yau kake daure musu gindi sunamin hauka? Ni na baku goyon baya akan auren Damilare, amma nawa yazo har damilare yana daukar hannu agabana yana marin matar dana aura kuna goya masa baya...Ashe dukanku baku da imani bakuda mutunci yan iska ne ku?To wallh ku sani, aurena da kafayat is already done and babu wanda ya isa acikinku ya canza hakan, yau ko ku amince ko karku amince ruwanku, kafayat is my wife and u most respect her. Brother kazim yace With All due respect sir, baba ure soo shameless idan wai kafayat ce kake kira matarka agabanmu. Wani irin Ihu yay masa acikin yanayin mamamki yace "Ahhhhh"kazim me? "Shameless ke?, haaaaaaaa,"Kazimmmm, 'ka budi bakinka yau kace banida kunya? _oya werey?just bcos ure 45...u think i cant slap u? "haaaaaa Penu re._ "Is The audacity For me.. Brother hamzat yace Baba babu amfanin ihun da kake mana anan. You knw what u did to us is not fair, zancen Adalci ma bata taso ba, kaje kayi aurenka aboye, mu bamu hanaka aure ba, amma kasani acikinmu babu wanda zaiyi supporting dinka tunda auren dakayi zai jawo mana tozarci da kaskanci acikin family. Ransa a matukar bace Yace waye na tozarta acikinku? iya sanina tunda na haifeku nake muku adalci,dukan matsayin da kuke ji da shi ayanzu adalilin adalci na ne,infact u owe me alot of respect. Ahmed dabai taɓa amsa masa magana acikin tsananin fushi ba a zuciye yace is true we owe u alot baba, ka bamu ci da sha da sutura snn ka ilimantar damu. Shiyasa yau kaga daman ka zaɓe ni, da nida mahafiyata a matsayin target din da zaka fanshi price din Adalcin da kake mana arayuwarmun ko?. Idan mu bama maka adalci kmr yadda kace what about my mother? Metayi maka?She have done nothing wrong to u amma me kayi? Ka kaskantar da ita, ka tozarta ta. Kaje auri yarinyar data raineta tamkar yar cikinta behind her back kaci amananta, and its seem like u dont even care about how she feels, in yar cikinka akayi wa hakan zakaji dadi aranka ne?..i use to think ure a responsible father but i dint knw dat ure dis senseles and heartless. Da wani irin mari mai cike da kufula ya daukeshi da shi, dukansu idanuwansu yay jaaa ya tara ruwa suka tsaya kallon junansu suna huci kallo daya zakama alhaj bello kasan cewa he is already in pain and depresssed da bhvrs din yaransa nayau akansa Shiru ne ya dauke awajen kmr wanda akay mutuwa snn ya kalle Ahmed din muryansa harna bari bari yace "Stay out of this damilare,daga yau karna karajin wann maganan abakinka, _oya werey?_ ni sa'arka ne? "Am i ur mate?,i have heard enough of this nonsense ka tsaya a matsayinka, Abunda yake tsakanina da mahaifyarka ayanzu ba damuwarka bace damuwarmu ne.. Ahmed ya girgiza kansa snn ya dago idanunshi da suke zubda hawaye ahankli ya kalleshi cikin tsananin bacin rai, yace damuwata ce mana, and I swear i wont let u hurt her again. A zuciye ya fada mashi hakan. Ya sake daga hannu zai mareshi hajiy khadjitun ne ta tareshi dukansu basu san ma daga inata bullo ba. Tunda taga an mare danta ta kasa hakura harsaida ta fito daga cikin motar. Tace Ahmed, "is enough, ya isa haka. Ahmed ya kauda kanshi gefe duk jikinshi na rawa yanamai share hawayen shi dake mugun kashewa kowa jikinshi awajen dan wani irin bacin raine ke dawainiya dashi. Hjy khadijatu ta kalli brother kazim daya harde fuskansa tamkar bai taba dariya ba tace "Kazim, ya kamata ka bude gidan nan ku shiga daga ciki haka,maganan nan taku ya isa haka ..kowa yay hakuri u can talk it down amicably. Brother hamzat yace mumy, babu wani abunda zamu ce mishi. He made his point and is clear. Tace "a'a, duk rashin kwantar da hankli ne yasa akayi magana cikin rashin fahimta sn shine ya jawo hakan pls do this for my sake.. Brother kazim baice komi ya dau wayarsa ya kira masu kula musu da gidan aka bude masa security lock nan tane kofofin shiga gidan duka suka budu. Tsakanin hajy khadijatu da mijinta ko kallo daya bai gifta a tsakaninsu ba. Su anty moju ne suka dan karaso kusa da dan guntun gulmansu ehen kagani?tooh fah ga remote control din yayanka tazo, all this unruly behaviour of ur children wann mata itace take koyamusu. Hajya maimunatu dake cikin fushi taji kamr ta sauko kasa daga cikin motar amma sai taki ta motsa dan dama saida tace ma hjy khadijan karta sauko. Anty ramotou dake kallon kasan idon hajy khadijan tace brother bello kar ka shiga gidan nan ooo ka tsaya anan harsai yaranka sun tsuguna kasa yanzu sun baka hakuri kaida matarka kafayat.. Ahmed shud apologise to kafayat personally, ka kalleta acan fa haryanzu bata dawo hayyacinta ba. Baice musu komi ba wani doguwar Tsaki yaja snn ya juya yaje ya dauko kafayat din dake nishi kadan kadan cikin nuna mata kulawa sosai ya jawota har suka iso gabansun atare suka tsaye tanadan layi tana kwanciya jikinshi cikin salon makirci tana narke mishi sosai. Su brother kazim su kara harde ransu basuce masa uffan ba. Hjy khadijatu taji kamar wuta ake konawa akan gangan jikinta. Ya dube hjya khadijatu babu kunya yace iya dami tunda magananki kawai sukeji agidan nan saiki ce musu subata hakuri idan ba haka ba bazamu shiga gidan nan ba. Hjy khadijatu da bakin ciki ya isheta Batasan sanda tay musu wani irin busashen dariya mai cusa bakin ciki ba.. Cike da danne kishi da salon dauriya irinna kasaitattun mata tare da shan mamakin rashin kunya irinta da namiji tace Alhj bello kenan gida ai Gidanka ne ba nawa ba. Inkaga dama har duniya ta nade ka zauna anan kai da yaran ka kuyitayi karku motsa har mahdi ya bayyana, ko a tunaninka nazo nan ne sabida kai? Hahah ayyuriri toh Sabida dana Ahmed nazo dan kar akashe min shi kuga kasawarku a duniyan nan, Snn sabida mutuncin dake tsakani da su kazim shiyasa na sauko nazo nan dan nace musu su shiga cikin gida sudena haushin kare tare dakai tunda kai bakasan mutuncinsu ba. Mamakinta yakesha aranta sai yaji gwiwarsa tay sanyi sosai ganin yadda ta bushe ido take masa magana batare da ta nuna kishinta a fili ko irin kukan nan bata yi agabansa musmmn ma da kafayat ta manne mashi tana narkewa ajikinshi agabansu duka. Yace "Saiki zo ki koyamin min yadda ake sanin mutunci Mutum tunda ke kinadashi..ure not ashame of them kina ganin abunda suke min ke wata irin uwace iya dami?. Da kyar ma ta amsa shi ciki ciki Tace ni banda lokacinka. ai Mutunci jinshi ajiki akeyi..kuma inamai tabbatar maka lokcin da zaka ji ajikinka cewa bakada mutuncin ma zaizo. Yace "How dare u talk to me like dat in my own house khadijat? Dama saida na fada kece kike kowa yarana raini agidan nan, Toh wallh ki fada musu kafayat is my wife, duk wanda bazaiyi respecting hakan ba bana bukatarsa a inda nake yaje duk inda zaije. Tace kana da baki gasu nan saika fada musu dakanka, Alhamdullhi. Dama am leaving mezan yi anan din? Mtssss Ta juya zata koma mota kenan Ahmed ya juya shima zai bita,brother kazim ya riko hannunta yace mumy ure not going any where ooo Shidin da yake son ayi respecting matarshin ai yana da gida yakaita chan suyi duk abunda zasuyi. Ya hada rai ya kalle baban nasa cikin ido snn yace baba kayi hakuri fa amma bazaka zauna mana da wata yarinya agidan nn ba. Anty mojushola tace what? Kazim are u sending ur father out of this big house? Ko kallonta baiyi ba yace "yes. I am !!! Anty ramouto tace haaaaaaaaa kazimu. Yaushe ne kayi masa sabuwar gidan nan har kafara masa gori akai Yace anty ramoutou karma ki juya maganan ya dawo wani iri Baba shine ya bada condition, yace wanda yasan bazai respecting matarsa ba yaje duk inda zaije. And dis house belong to all of us, dan haka duk wanda yaga zai iya respecting baba da so call wife dinshi yabisu gidansa suzauna acan, duk wani wanda yake suppoting auren san ma yabishi.. Wann family house dinmu ne so only the family will stay here. Nan aka ware wanda yake supporting dinsu da wanda basa suporting dinsu. Lokaci guda kowa ya watse ya dawo gefen brother kazim aka bar alhaj bello tsaye shida kafayat da su anty mojushola su hudu. Brother hamzat yace Alhamdullh since we r done here sai kowa ya koma gidansa babu kyau tashin hankli...we have enough for today. Tsananin mamaki ya hana Alhaj bello yin wata magana awajen imagining yane wai dansa na cikinsa yay masa korar kare acikin gidansun yau jikinshi duk yay sanyi musmmn ma dayaga cewa dagske kazim din yakeyi, korarsa agidan yay dashi da matarsa kafaya. Kafayat tana ta kallonshi cikin rudani tana son taga yace wani abu sai taga baice komi ba hjy khadijatu sam bataji dadin hakan ba amma haka suka dinga rokonta agabansu sunamasu cusa musu bakinciki.. kafayat tafara jin kamar zata hadiyi ranta ta mutu dan baqinciki wai ace mansion din tada taci buri akai shine aka koresu aciki ana kuma rokon hjya khadijatu akan ta shiga? Hjy khadjtu duk abun baimata dadi ba, Aranta tace koma yayane Dai bazata zauna agidan cikin wnn hayaniyar rikicin ba..hjy maimunatu ta jawota gefe, bayan tay wani nazari mai zurfi tace khadija kizauna kawai. Bai dace ki watsa ma yaran nan kasa a ido ba tunda sun nuna sunasonki. Ki kuma yarda dani, ai hakan da yaransa suka masa shine asalin daukar fansa da walakanci mafi muni daya dace dashi da shida kwadayyen matarsan suje can tsohon gida suzauna, abunda sukayi deserving kenan, kibarsu suzauna acan tare and i assure u kwanan nan zai dawo wajenki yana kuka.. Hjy khadija tace Adda ni banason ma naga wnnn ranan dan wallh komi ya fice min arai bana son na zauna agidanshi wallhi. Cikin lallami tace karki damu khdija bazaki zauna agidansa har abada ba amma bayanzu zaki barshi ba sai yaci kutuman ubanshi tukuna, idan aka ciza sai ahura yafi dadi. Inada wani albishir din da zan nuna miki anjima. Haka hartay convincing dinta ta amince, Alhaj bello yay zuciya sosai da shida da kafayat din suka bar gidan tsuliya a zage suna cizon yatsa hanklin kafayat in dubu ne duka yau sun tashi jiya tasha bugu awajen hidima, ga uwarta a bayan kanta,gashi ance babu ita acikin zaman sabuwar gidan data daura buri akai. Tasan intaje can sukadai babu kowa zaman zai zamo soo boring saidai kawai tsoho ya dinga hutawa ajikinta tana kurban wahala ahannunsa da hawa gado da aikin girke girke. Su anty mojushola da anty ramoutou kamr ruwa ya kwasosu haka suka fice suma suka bar gidan suka koma nasu muhallin kowacce acikinsu tana bakincikin rabuwar kan yayan bello akan wnn auren nasa da kafaya. sunyi tunanin zasu basu hadin kai kodan kabilanci. Aransu sukace tabbas hjy khadijatu ce tay ma yayan bello asiri ta rabashi dasu... Daga cikin babban mansion din nasu kuwa koda suka shiga ciki suka taru a falo nan hjy maimunatu ta zaunar dasu dukansu a falon cikin nitsuwa yadda kasan ba ita bace tayi ta kora ashar awaje agabansu dazu ba. Cike da dattako tay musu nasiha mai shiga ciki snn tay ta basu hakuri tace musu su aje fushin komi agefe suyi enjoying rayuwarsu. Tace musu Mutuncinsu yafi musu komi dan haka su kareshi. Hajy maimunatun ne tay brightening mood dinsu tace musu suyi celebrating na dawowa gidansu karsu bari tashin hanklin lamarin auren babansu ya katse musu komi. Badon sun so ba amma dan su saka hjy khadijatu jin dadi aranta suka amince. Lokcin ana neman karfe 11 na safiya, nan aka fara shirin yin karamin liyafa mai kayatarwa agidan, hjy maimunatu ta saka aka gayyato asalin classic yoruba musicians aka wani irin decorating babban falon gidan akayi odering abinci kala kala kowa yaje ya fara shirin halartan liyafa na day 1 acikin sabon gida. Bayan an kammala taara komi Nan aka umarce su anty adizat akan suje su dauka sauran yaransu a tsohon gidansu sann sai su taho da Adiaha dan tazo itama ta shirya. Ahmed baiya sakota acikin lisafinsa duk tunanin sa ya fara komawane akan yadda zaici uban kafayat dan lamarin bawai baya masa zafi aransa bane kawai so yake yaga ya mata wani abunda zai kona mata ranta itama. Adiaha kuwa duk ta kasa zama ta kasa iya tsayuwa akansa, duk ta daga hanklnta, musm ma dataji shiru basu dawo ba har wajen karfe biyu na rana. Sai can anty adizat ta shigo agaggauce ta tattarasu suka wuce sabuwar gida duk sai taji ta mugun rudewa ganin ko ina agidan is filled with hadaddun decoration wajen ya mugun haduwa. Ga shades din chefs da caterers ga masu daukar hoto sunzo sosai ta rude dan a tunaninta na dazu tay tsammanin drama kawai akeyi agidan ko dambe datazo kuma sai taga ba hakan ba shirin shashewa ma akeyi Few friends din hjy maimunatu dake abuja sune suka halarci liyafar su ukunsun duk matayen ministoci ne da body quards dinsu. Haka nan suka sako hjy khadijatu a tsakiya suna sakata murmushin dole ana daukawa a videos da hoto..hjy maimunatu tasan metakey sarai So take agani aji bakin ciki, tana da shirinta mai kyau datake kan shiryawa na daukar fansa dan haka batason kwata kwata bata son ace familyn jimada ko na kafayat sun fahimce cewa sunci galaba akan yar uwarta hjy khadija bare ma suji karfin gwiwar walakantata. Aka kai Adiaha sashenta da kafayat tayita mafarki akai, sosai wajen yake da azaban kyau ga komi da komi acikinshi so classy and neat rabar a c ya kama koina iskan wajen gabaki daya na qamshin turaren vanilla masha Allah aka kawo mata hadadden leshi pink colour da goggoro shima pink bayan ta kimtsa wata make up artist tay musu kwalliya. Kowa yay kyau bana wasa ba. Ahmed da yayunsa duka black suit kawai suka saka duk dama fara'arsu bakamar na koyaushe ba, sunayi ne dan kwancyar hanklin hjy khadijatu da son suga sun bada mahaifinsun muguwar haushi shida matarsan, tamkar basu yi wani hayaniya ba haka aka saki jiki aka gwangwaje agidan tare da yar uwarsu sistr zainab data dawo halartan hidiman itama. Acikin dan kankanin lokci aka shirya komi amma bakaramin haduwa liyafar yay ba zaka dauka ko Sati guda aka dauka ana shiryashi. Yara yaran gidan kaf english wears suka saka ajikinsu, matan kuma duka suka saka pink maza sukasa black suits Sister zainab taki sam ta sake fuskawa wa Adiaha. Daga kallon banza sai harara. Haduwarsu na farko ma tambayarta tay akan rashin zuwanta gidan da safe dazu, Tunma bata mata bayani ba ta hade rai ta tsigaleta sosai snn Tace mata itace ta jawo musu faruwar komi.. Duk ta cusa mata damuwa ta bi ta saka mata ido awajen sosai Gashi idan magana zasuyi agabanta saisu tayi da yarensu bayan sunsan bajinsu takeyi ba Tanata son tazo wajen Ahmed koda zataji sakat amma sai taganshi yana tare da Abokinsa Banji da dr bankole.. hirar kafayat kawai sukeyi tsakanin su kowa na tofa albarkacin bakinsa suna ta zaginta musmmn ma bankole dayajii ya kara tsanarta aransa ..har gwamma gwamma banji shi yadan fara fahimtar cewa hala fushi da zugine kawai yay aiki akan kafayat tay musu wnn mummunan cin amana amma Ahmed da bankole kam ji suke kamr zasu hadiyeta. Liyafarsu mai aji sukayi shi an kashe kudi sosai asan kankanin lokci inda nan da nan social media ya fara rudewa da coment akan hotonansu dake hawa ka shafukan instagram page na professional event planners da kuma photographers da suka halacci taron. Anty ramotu haka ta hana duwawunta zama waje guda ana posta hoto daya saita kaiwa anty moju da gudu ta nuna mata sunata shan mamakin yuwar hakan. They tot the house will be like a mourning ground sai sukaga akasin hakan. Dadin karawa da sukaga abokan hjy maimunatu da ta gayyata wajen liyafar duk matan sanannun ministocine yanzu fa da suna wajen kenan anayi da su.. A kasa ranar anty moju ta wuni tana kukan da batasan na meye ba.. Bakinciki ne? Dan da nasani ne ko nadama ne duk bata gane ma kanta ba..duk hanklinsu yay mugun tashi. Sun dauka wa hjy khadijatu suke kkrin cusawa bakin ciki amma reshene ya juya da mujiya Abubuwa sun taru suka ma Zuciyar Kafayat mugun yawa dan bayan kukan dataci na bakin cikin karewarta a tsohon gida, wuni tay da wayarya a hannunta tana kallon shagalin da akeyi agidan su Ahmed..tunda ta hango hoton Ahmed da Adiaha a family portrait takejin tsananin kishi,wani irin zuciya ta yi ta fasa wayarta iphone 13 pro max akan tiles saida screen dinsa ya dagargaje. Kuka ta dingayi kamar wata wanda ranta zai fice gabaki daya ajikinta, Daga nan bata kara sanin meyake faruwa ba sai can data farka taga wai har karfe bakwai na dare. Fitowa tay waje dan yunwan cikinta luckly enough bata ga alhj bello acikin gidan ba, dan tun dawowar su gidan kowa ya wuce dakinsa da abunda yake damunsa acikin ransa,nan ta dafa indomie sharp sharp ta koma dakin datake ciki tay kwanciyarta bayan tay wanka. Baccine ya dauketa abazata, Yau tsabar kukan baqin cikin barin sabon gida da ganin shagalinsu na liyafa da kafayat tay har zazzabi mai zafi saida ya rufeta. juyi take acikin mafarkin ta data sabayi na masoyinta Ahmed, sai can acikin baccin ta dingajin hannun mutum yana shafa mata saman cinyarta ahankli ahankli shafan na dada zafafa kafin ta hankara taji an kwaso pant dinta izuwa kasa zai fara kai yatsar sa wajen,a firgit ta farka tana bude idonta agigice ta danna wata irin ihu cin karo datay da balamin mutum agabanta haihuwar uwarsa yanamai turo mata katon cikinsa gaba, gabansa kuwa tay wani irin mikewar ruler fiye da tunaninta, dan bata taba ganin namiji mai irin tsayi da kaurin nasa ba, dukan tara tara kirjjinta yay dan da gamshin turarensa ta ganesa, Ango ne yazo kwana da Amarya😃😃 [6/5, 1:43 AM] SURAYYAHMS: Awani irin yanayin daukewar numfashi da firgita kafayat ta rikito kasa timmm daga kan gadon jikinta na wani irin rawa rawa duk ta rude ta firgice tana famar rirrufe idanunta da alaman kakkaucewa dan batason ma ta kara cin karo da katoton abunsa dake lilo kamar sandar maciji... A mugun tsorace tace Haaaa dady Ina wando? _"nibo ni panti rẹ?"nibo ni sokoto rẹ?_ "Dady why Are u naked like this, what now? Wai meye wann?.. Bakinshi asake yace A'a kafayat meyasa kike tambaya soo many question..yau ne daren mu na farko mana. Hannu ta dora aka tace..daren farko dani dakai? Hahhh pls U can't be seriouss oo...Kana babba dakai...tana fada tana jajja da baya tanamai girgiza kanta da alamn hakan bazaiyu bafa. Wara idanunta tay abazata tana kallonshi da tsananin mamaki jin wai harya sassauto da muryanshi kasa kasa sigar lallami yana cewa..chill babygirl mi, Amarya na mai qamshin ayaba, fine baby oya now wont u ride me? _Aa'a ni bayi, kafayat, ko ni baba?_ Wani irin hararar bazata ta balla masa tanamai dada ja baya tanacewa "meee, Ride you ke?Alaji bello kana da lapya kuwa? nooo hhhhaa god pls help me, Dan Allah kar muyi haka dakai,ay am tired,mamana tana can tana station a kulle fa akaina hanklina baya kwonciya _rara oti rara"_ Awon ride gang mtssss.. oga inason nayi barci, Please lets not do this. Ya tsaya turus yana kallonta tana turo baki cikin murtuke fuska, muryansa babu yabo babu fallasa Yace akan me? Ba munyi aure ba,ya zakice bazaki kwonta dani ba, seee babygirl im in need oo,yau reina abace yake my children have insulted me to the bastard level, ina cikin fushi banajin dadi araina, u need to make me hapy "okay baby? Ya shafa gemunsa yana kallon saman kirjinta tay saurin rufe nononta da hannu yace..wai ko tsoro na kikeji ne?nan ya riko abunshin dake tsaye yana hargagi yafara karkadashi yana matsa kan cikin girgizawa kadan kadan nan ta dada miƙewa cur tana wani irin kyalli sosai. Kafayat Tay maza ta rufe idanunta gam gam ganin da alaman baida dandanin kunya arayuwarsa. Saidai Kafin ta hankara ta bude idon akan lkci har yay wufff ya jawota jikinshi ya matseta sosai Ji tay kamr numfashinta zai dauke dan iya nauyin gabansa daya tokareta ta ta baya dashi ma saida taji kmr zuciyarta zai balle ya fita daga kirjinta mai gabaki daya,haka ta dingajin kamr zata sake fitsari ajikinta. Wani irin balamin kisss mai tattare da damshi damshin yawun bakinsa ya sakar mata agefen wuyarta Kafayat ta danna ihu Way..wayyooo, wayoo Dan Allah karka min komi pls am begging u in the name of god am not ready for all this. Ya dada tantameta ajikinshi tafara kokowar kwacewa amma ina, karfinsu ba daya ba, kafayat ta dinga rabza kuka jikinta na rawa sosai.. Duk dan sabida ya dauka wai ita budurwace bata taɓa aure ba shiyasa take jin mugun tsoron first nite dinta, cikin kunnenta yake sauke zazzafar hucin nishinsa yanamai kakkashe mata murya cikin numfashinsa mai bala'in karfi which is suffocating the hell out of her harji take kamr zata iya hadiyan ranta ta mutu tsabar takaici da azaban tsoro... _baby ya mi lalẹ, comon gùn mi,_ kihau bura wonan mana kafayat zakiji dadi sosai fa..i promise to make u cry.. yay dariya haha haha haha yakai wani irin cafka wa malamalan duwaiwakanta yana gamutsasu. Kafayat ta kara fashe masa da ragwabben kuka tafara kiran Allah ahujajan _Ọlọrun ran mi lọwọ bayi_ ohhhh god where are u?Ahm finish today, This man want to kill me oo. Yanakan cukuikiyata ajikinshi yace yess oo zan kasheki da dadi just hold on eerrrr. By the time kikaji dadin mijinki zakice akara akara akara Ya fashe da dariya hahaha wanda dagaji kasan yana kkrin danne bakincikinshi ne. He is feeling very guilty aransa akan abunda yay ma hajy khadijatu da yaransa amma baisan meyasa yakejin kamr ma baya bukatar ya nuna nadamarsa gameda hakan awaje ba. Kafayat tafara kuka mai karfi jin ya danneta sosai Yana cukuikuyata Yana sauketa akan gadon tay wani irin tsalle ta zille ahannunshi ta wulla da gudu zata bar dakin ya capkota jikinshi. Kokawa suka farayi dashi duk ta rude tanamai nadamar aurensa datayi aranta sosai...ji take kamr zata mutu adede wnn lkcin. Yamaida abun wasa ita kuma sai rabza kuka takeyi cikin bakin cikin rayuwar data tsinci kanta aciki yau. It wud have been her Ahmed, her handsome soft guy,wanda tasan da shine anan da ba ahaka zai tunkareta kmr suna filin yaki ba. babu kalar rokon da batay masa ba, har tafara kokowa dashi gadan gadan taki sam ta kwanta akan gadon tare dashi amma haka ya jawota jikin bango ya danneta ta baya, duk ta firgita tana ihu kai hatta motsi batayi ahannunsa ta rasa wani irin ihu zatay masa ya saketa. Idan munyi yau U wll feel fine baby,abun nan ma babu wani zafi fa, yana fada yana kokowa da sauran kayan daya rage mata ajiki within some min yay mata tsirara. Numfashi ya dinga saukewa daya ganta cikakkiyar mace ga gaba ga baya masha Allah. Numfashinta ne yay daukewar cak tafara jin kamr raping dinta zaiyi tsoron datakeji aranta ya tsananta, kafin ta budi baki taji an wawuso kafafunta sama zata kwala ihu taji an gumshe mata baki, kowani gyara parking baiyi ba taji wani irin guduman sandar gabansa ya harbeta asamn nata gaban ji tay ta dauke wuta gabaki daya. Wani irin jarabbiyar kara ya saki kafin nan ya bankareta ya shiga tura matashi ciki yana wani irin sumbatu da yare ya bude baki waaaaa kamr tsohon maye ya fidda harshensa waje yawu yana zuba. Acikin firgice sosai Kafayat tace Na shiga uku azo acece ni _Mo lọ mẹta sinu ati pe a sọ fun mi ooooo_ bai tsaya jin mamakin yadda akayi ya samu hanya ba kawai ya fara aiki gbam gbam gbam yana bugata sosai. Ihu ta zage tanayi danma gidan bakowane amma sautinta ana jiyasa tun daga waje tsabar kaurin gabansa dayake azabtar da ita sosai daga ya buga mata aciki sai taji kamar katon sanda aka zungura mata. Sai cewa take da karfi Yeeey yeeee yeeee yeee _Ipilẹ ti ipilẹ_ ma'ana (gindi na gindi na) .. Iya karfinshi daya saka ajikinta yana bugawa shiya ragwabata yasaka ta sulale kasa jin kashin mararta ya amsa haka ta zube masa kmr wata mutacciya, nan da nan ya dagota izuwa kan gadon ya shimfidata akai lokcin bata iya motsi ko kadan. Acikin wahallalen numfashi take cewa _"ọna ipilẹ Gindi"_ Na shiga tara ooo na shiga goma ooo,yeee yeeee, yeeee _ipilé oo_ gindi na barkwono,gindi na bakwano,gindina ya kama da wutaaaaaa, gindina ya mutuuuuuuu.. Ko ajikinshi ya fara sabon lugwigwitata Daga nan tafara amsar salo salo na azaba awajensa, ya dinga hawa yana sauka akanta yana durjeta sosai, da alaman yana son yaji tay masa taste sosai ne kamar matarsa khadijatu, amma ina baijin wani gardinta sosai, dalilin hakan yasa ya dinga bata azaba baisan da cewa kowacce mace da kalar baiwarta ba. A tunaninsa yadda ya auro khadijatu tana fresh virgin mai yawan ruwa ga taste ga gardi hakama zaiji wnn irin niima ajikin kafayat tunda itama din karamar yarinya ce. Memory din matarsa ne ya shiga distubing mind dinsa dan haryau baya iya mancewa da yadda ya sameta a daren farko. Daren farkonsa da khadijatu shine ranar da bazai taba iya mantawa dashi arayuwarsa ba shikansa yasan khadijatu tacika mace mai niima da dadi da babu kamarta a duk duniyansa hala harya mutu. Kafayat tay cizo tay ashar tay yaguni amma ina,he dig and dug her out da katoton gabansa dayafi karfin ta aciki,she is not really a virgin amma ta gurzu iya gurzuwa sanda gabanta ya kumbura yay suntum ta dena iya hade cinyarta waje guda... Sau biyu yay sann ya samu gamsuwa ya tureta ahankli tay gefe,sai kuka takeyi kamar zata cire ranta dan ko ina radadi yake mata ajikinta bana wasa ba, lumshe idonshi yay ahnkli yana maida ajiyayyen numfashi snn ya sauka kasa shiru yaje bayi ya wanke jikinshi snn ya dawo ya samu haryanzu bata dena kukan ba, nan ya juya yafara mata magana yace kafayat menene kuma? Bazaki tashi kije ki wanke jikinki ba? bata amsashi ba ya kyabe bakinsa ya kwanta agefe abunsa, kallonsa ta dingayi tanajin kmr ta kashe sa, bai jima ba yafara wani irin gwarti mai bala'in kara. Takure kanta tay awaje guda ta dinga sheka kuka mai tafe da tsinannen bacin rai da takaicin abunda ya faru atsakaninsu this loveless cruel marriage and sex har taya zatay kenan enduring dinsa for life, ga uban durza, babu wani sweet romance babu rarrashi sai kwarti ynzu shikenan ta rasa Ahmed dinta kenan? Tafara jin kamar ta kashe kanta taci kuka ta koshi ahaka har tay bacci atakure ayayinda take zaune tana kuka batare da tasani ba. A fannin su Ahmed kuwa sai wajajen karfe 6 na yamma snn aka rufe liyafar gidansu duk wasu manyan bakinsu da sukazo kowa ya koma gidansa cikin lumana duk anci an koshi anyi rawa. Bayan ishai mijin sister zainab yazo ya dauketa itama ta koma gidanta Abunta. Anty adizat na makale da mijinta Brother kazim da yaransu su uku maza tun bayan kammala taron liyafa suka wuce sabon sashen su daga nan basu kara lekowa waje ba. Hakama fannin brother hamzat da matarsa anty nurat da yaransu duka mata kowa na sabuwar sashensa yana marmarin sabon waje tare da iyalansu. Adiaha ce kadai acikin main building din tana zaune a babban falon gidan tana kallon tv amma kallo daya zaka mata kasan hanklinta baya kan abunda take kalla dan tunda Ahmed ya fita da abokansa baidawo ba har ana neman karfe goma da rabi na dare. Zaman shiru tay dan ko shawa'ar komawa nata sashen bataji aranta. Koda ake taron ma bawani shiga cikinsu take samun damanyi ba sabida yadda sister zainab take kkrin laka mata laifin abunda yake faruwa da su. Batajin yaren yoruba amma tasan yau dai ta zagu awajensu babu laifi. Duk saita rasa ina zata saka kanta taji sanyi. Surkuwanta hjy khadjatu tana can sama asashenta tare da yar uwata hjy maimunata tasan halama sunyi bacci izuwa yanzu.. Har wajajen karfe sha daya da rabi saura tana zaune ta kurawa tv ido batare da sanin me take kallo ba, tun batajin bacci harta farajin bacci baccin a idanunta, wajajen karfe daya saura na dare sai baccin ya fara kwasharta awajen anan akan kujeran falon ta kwanta tafara kwasar bacci harda minshari. Washe gari kafayat tun bata farka daga dan guntun baccin daya dauketa ba taji an sake rarumarta ana kokarin cakka mata wani abu agabanta kamr sanda har ya fara shigarta ciki ciki yana turawa nan taji wani irin sharp pain atsakanin cinyoyinta. A firgit ta farka ta bude idonta taga alaji bello ne yake kkrin durzanta da safen nan, Duk dama babu wani karfi ajikinta amma haka tay na maza ta tureshi da tsananin karfi harsanda ya fadi akasa yay dungure. A hujajan ta ja jikinta ta miƙe cikin yanayin bori da daka tsawa tace What is wrong with u _Alaji bello ti o ko rẹ?_ "waikai baka gajiyane? Zai yi magana cikin tsare shi da bori da kuka cike da dakamai tsawa tace "kamin shiru", i am not doing again,ure soooo uselesss babu abunda kake so sai gindina. Amma Jiya haka ka tsaya kana kallo aka walakantani aka walakantamin mahaifyata amma bakayi komi akan hakan ba... Ur son even slappped me hard agabanka haaaaaa "bakayi komi ba, sai cin gindina,to wallh bazaiyu ba... Nace bazaiyu ba oooo Infact i cannot leave in this old house, i want the mansion ,niba yar iskan ka bane da zaka ajeni a tsohon gida tsohuwar matarka kuma tana cikin sabo.. nide kasan yadda zakayi kamaidani cikin sabuwar gidan can dan bazan zauna anan na dawo sex machin dinka ba. And if u ever want me to have sex with u again u better go and bring back my mother ooo. Daga kasan dayaketa kallonta bakinshi abude da mamakinta yace _a'a kafayat kilode?_ why are u shouting at me,why are u sounding frustrated kodan kinga ina son na kara ci ne kikeson kimin walaknci? Rai abace tace shut up jare,"Ka kara me? Baka ganin halin da ka jefani acikine? Yace wani hali na jefaki aciki bayan nagani jiyq cewa kin riga kin kinsaba da cin gindi. kafayat ure not a virgin now..wani wahala ne kika sha awajena kuma bayan kin saba?..ehen dat reminds me, nace ba ina fatan Dana Damilare bayacikin wadanda suka cicci gindin nan naki Tace god forbid..Dami lare is a good boy tilll today i can swear that bai taba sex da wata ba, and he is definately not like u abeg, ure a frustrator. Yace ahhhhh thank god gara da Damilare baiyi ba oo Dankinsan babu kyau yaro yay baba ma yazo yayi just wanting to be sure.. Da har yay shiru saikuma yay wani tunani yace amma idan damilare bashine ya kecinki ba toh suwaye kenan,kafayat dont tell me dat u have been following oda suga daddys ?Haaaaa ure a shameless girl Dama ɗana damilare kike son ki cuta kooo haaaaa Allah ya kamaki..ur plan has failed againts him... Tsabar takaici sai Ta rasa mema zata ce masa Acikin bori da fushi da kuka mai balain yawa ta juya fuuuuu tay waje tabar masa gidan tana ta kuka sosai cos she cant bear all the insult. Kayanta ma awajen taje tasaka tana dingisawa kamr wacce aka farka ta da wuƙa ta ciki ahaka ta daddafe harta kai bakin titi da asuba dan da kyar ta samu abun hawan dayakaita gidan mahaifyarta kafin ta isa duk jikinta yay tsami masu aikin gidansu ne suka riketa ta shiga dakinta ta kwanta akan gadonta wani sabon kukan ne ya kufce mata Daga bisani tasha kwaya ta koma bacci. Wajajen karfe shida da rabi na safiyar ranan hjy khadijatu tana zaune a idan tay sallah sanye da wani red colour hijab dayay mata wani irin shegen kyau, ta ajiye qur'anin data kammala karantawa kenan ta jiyo Addarta tana waya mai ban dariya dayasa ta tay murmushin dole badon taso ba. Dan ajiyan bata wani samu bacci mai dadi ba kishi na damun zuciyarta no matter how she seem to push it away wani bin sai ta dingajin ranta na baci shikadansa idan ta tuna cewa mijinta yana can tare da yarinyar nan kafayat acikin daren suna rayuwarsu a matsayinsu na ma'aurata. shi kishi halitta ne dayake jiinin kowacce ya mace da danamiji.. Kusan dolene kowa ya dandanin zafinsa musammn akan abunda kake so ko abunda yake da muhimmaci ga rayuwarka da zuciyarka. Koba komi jiki da jini ai ya wuce wasa,alhaj bello shine farkon namiji arayuwarta shine kuma ya fara saninta a matsayin ta na ya mace har yau da sukakai shekarunsu 33 da aure. Kusan ma tare suka gina rayuwarsu dan tazo gidanne a matsayin matarsa tun yaransa ba su wani girma sosai ba Lokacin brother kazim was just 12yrs old yana jss 1, hamzat is 6,sai zainab tanada 3yrs shiyasa tasha wahala da su sosai har sukazo suka fahimce juna suka shaku da junasu sosai da sosai Yau ko a mafarki aka ce mata alhaj bello zai iya cin amananta haka ta hanyar kaskanci da tozarci bazata taba amincewa ba. Sosai abun yaki yay sanyi aranta duk tana son taga ta daure tabar maganan kawai kodama zata iya nitsuwa ta dauki dukkan shawararin da adda maimunatu da ta bata jiya ita da kawayenta. Ajiyan Adda maimunatu tay mata albishir da jin mata sha'awar komawarta kan aikin gwamnati wanda dama ajiyeshi tay adacan sabida ta kula da aurenta duba da tazo ta samu mijintane da yaran da suke bukatar tarbiya da kulawar uwa, tazo gidan ne bayan mutuwar mahaifyarsu da shekara daya, then she decided to secrifice her whole career of being a civil servant dan kawai ta kula da future din yaransa tamkar yayan cikinta hakana ta rainesu babu hainci har Allah yazo ya bata cikin Ahmed itama ta haifi nata dan. Tun jiya cikin daren take Kkrin danne komi aranta amma haryanzu ta kasa jin sakat. Wayar da hajy maimunta takeyi ne yasakata murmushi.. Ahankli ta mike ta karaso kusa da ita tazauna tun batay magana ba hjy maimunatu ta mika mata wayar tana dariya tanamai cewa toh rigimammiya aiga maman naki nan ta idar da sallah ai saiki tambayeta dakanki kiji dalilin rashin dawowa na Hajy khadijatu tana murmushi ta amshi wayar, tace salam Alaikum auta? yasra tay murmushi mai sanyi snn tace "Small mumy na nakaina kin tashi lapiya ? sanyin muryan yar tasune ya sata lumshe idanunta jin yadda tafara gaisheta cikin girmawa da ladabatawa tace lpya na kalau yasra kefa? ....tace am fine mumy Alhamdullhi. Hajy khadijatu tana murmushi tace Auta kenan,ashe haka kike da rigima ko?ai Inajinki kina bori wa big mum din naki kinga bawai fa taki dawowa gareki bane nice nan najanye hanklinta da prblems dina ayimana afuwa auta kinji? cikin tausashiyr muryanta mai dadi tace haba small Mumy ke ai bakyamin laifi,big mum ne kullum acikin min laifi take sabida bata sona sosai, tasan zan mata girki mai dadin tsiya aisaitace min bazata dawo ba, ta turo baki cikin shagwaba sosai mumy har kuka fa sanda tasaka nayi,ai ranan ma haka a schl dataki zuwa min open day tuitor nata tambaya wai ina mamana take ashe ma tazo nigeria ai tafison nigeria akaina. Dariya sukayi dukansu dake duk sunajinta hjy khadijtu tace shakurumin ki..remain just few weeks kema ai zaki dawo nigerian aikinga bata da wani excuse din guduwa koina tabarki ko? Wani irin kukan shagwaba ta saki mumy noo pls nifa bana son nigeria nan,nigerian weather is too harsh.. gashi ina kallon yan nigerian nan a social media sai shegen jiji dakai,da rigima sunajin kansu kamr sunfi kowa thery are soo rude..and all that. Hjy khadijatu tana dariya tace wato yan nigerian nan,kaji min yar nan keba anan nigerian aka haifoki ba kodan zaman turkey ya rikeki? Tace small mum wallh dagske nake nifa bana son zaman nigerian nan zan daure nazo ne kawai dan inzo inganki i miss u soo much mumy Murmushi tay tace i missed u too yasrah ta, Nima Allah Allah nakeyi kizo muzauna tare kina debe min kewa anan ma zakiyi karatunki har kiyi aurenki. Dariyar bazata yasran tay tace "Aure?small mum yaushe nakai na aure kuma..big mum ne tafara cusa miki wnn ra'ayin ko? Uhm uhmm mumy Dan Allah karkibi ra'ayinta, nide kawai zanzo nigeria ne wajenki sai na zauna tareda ke agidanki muyita zamanmu abunmu ko Dariya suka mata dukansu atare sukace ai zaki sani kuwa aure ya zama maki dole auta, hjy maimunatu tace Ko bakiso naga yan jika na? Kunya ne ya kamata sai taki ta amsa maganan ahka suka dinga tsokanarta har saida wayar ya tsinke dankanshi. Bayan sun kammala wayar ne hajya maimunatu ta tsaya tanata satar kallon yar uwar tata datake ta murmushi, ajiyar zuciya ta sauke snn tace haba khadijatu kokefa? Yanzu da kika saki jikinki kina murmushi harda dariya bakiji sanyi aranki ba?. Khadija dan Allah ki yi kkri ki cire bakinciki da damuwar ɗa namiji aranki ki kuma fuskance rayuwarki na gaba kamar yadda na gaya maki jiya dan shine kawai maki mafita. Cikin sauke ajiyar zuciya mai sanyi hajy khadijatu tace naji Adda zan kokarta abunne yaki ficemin araina inn ya fadomin nakanji kamr nasaka ihu na nadamar tulun lokcin dana bata akan alhaj bello ina bauta masa shida yan uwansa agidan nan Hjy maimunatu tace kiyi hakuri ki mance kishare su kawai duk wann ya wuce, Yanzu wayake ta namiji ma Allah na tuba? Ai namiji buhun kayane duk wanda ya daukeshi akansa shine zaiji jiki Nide na baki shawara run jiya,tun wuri ki nitsu kiyi banza da shi, ki debi tasharsu da shi da matar nasa ki watsar ki kama abunda zai ficce ki arayuwarki kawai. Jikinta a sanyaye Tace hakane Adda, nasan ma muddin yasra tana nan atare da ni bazan ji kewar kowa ba.. Tace aikuwa dan babu abinda take marmarin zuwa gani akasar nan kaman fuskanki..yawwa nace kinsaka Ahmed ya duba maganam makarntar tan kuwa Cikin dafe kanta tace kasshh Adda ina sane dashi amma kinsan lamarin auren san nan Dayazo mana abazata shiyasa duk komi yay sanyi bamu samu isashen lokci dani dashi ba. Hjy maimunatu tace ayya babu matsala..wai nace ba har ya fara shiga dakin matarsan nan ne? Hjy khdijatu ta kyabe baki tace wallh bansani ba Adda, yarinyar ma dai kamar batason shiga cikin jama'a, sann inda Ahmed yake da zafin bacin ran banajin ma yana kulawa da ita sosai Itama ai kwanan nan zakiga sun tasota agaba zasu fara nuna mata kabilanci..nide wallh babu ruwana, bazan ma jata ajikina ba, suje can kawai su karata.dan rainon dan wani bai karbeni ba..kar naxo na kashe jikina akan yarinya daga baya tazo taci uban dana ta hada hardani aini tun daga kan kafayat din nan na koyi darasin rayuwa Hjy maimunatu tay shiru kafin nan cikin sauke ajiyar zuciya tace hmmm Toh Allah ya kyauta dai. Amma fa da sakel akan lamarin Ahmed..tunda shi danmu ne aikinga kuwa bazamu zuba masa ido muna kallo agabnmu yana bautawa wata matar kabila ba. Yan iskane dukkansu basu da dadi,in Allah yaso ya yarda koba yanzu ba matar Ahmed dai tanan zuwa yarbawan zasu sha mamaki. Hjy khadijatu tace Hmm toh Allah dai yasaka, dan banajin Ahmed zaiyi ra'ayin auren mata biyu arayuwarsa da dayan ma dayaya aka kare dashi. Ahaka suka dinga hira har karfe bakwai ma safiya yay. Shawarwari masu kyau game da yadda zata handling din matsalar zamn aurenta ta kara nanata mata, bayan nan ta shiga wanka da niyyar wucewa turkey dan jirgin karfe 10 daidai na safe aka mata booking private plane ne na haya so she donst need to rush herself.. Ata fannin Adiaha kuwa sanyin A.Cn falon ne ya bugata ta dinga bacci awajen har safiya yay bata sani ba.. Bata tashi farkawa ba sai wajajen karfe bakwai saura, a firgit ta bude ido jin muryan sister zainab akanta wanda hakan yasata ta dingajin kamar ta saki ihun takaici Suna hade ido tace gud morning sister zainab Sister zainab dake dauke da jakarta na kaya da alaman shigowarta kenan tamata wani irin kallon tara saura snn tace haaaaa, reema or whaeva ur name is,so u mean u left ur husband alone in the room and slept here alone? Adan rude Adiaha tace no sister, ba haka bane Comn dont lie to me jare Ta tsareta da tsawa Adiaha batace komi ba tay shiru kanta na kallon kasa dan batasan ma wai anan ta kwana ba itakanta mamaki takesha Tsaki sister zainab taja tace banga laifinka ba. Dama me kuwa zamuyi tsammani awajenki,as long as akwai jinin igbo ajikinki dats d moment i knew dat baki dace da damilare ba.. How are we even sure u did not go to ur fathers shrine in calabar befor coming onto our family Ni bantaba ganin irin worst combinatiion din yare irin naki ba..ur father is calabar and ur grand mother is igbo? Haaaa 2 evil and wicked kingdoms. Asanadiyarki ne kafayat ta haukace taje ta aure baban mu and yet kin bat dami acikin damuwa kinzo kina ta bacci anan ohhh reema ure a heartless girl Baki cancanci akiraki da matar aure ba,cos a good wife shud alwys stay by her husband side Saboda tana kwantar masa da hankli ba irinki ba. Adiaha datakeji kamr zata fashe mata da kuka ta dago tana kallonta muryanta harna rawa rawa tace sister zainab I tried my best, wllh bansan nayi barci anan ba i swear to u jiranshi nakeyi, yafita da abokansa har karfe 1 na dare ina nan bai dawo ba maybe dats why i slept offf.. Tsaki sister zainab taja tace kanki akeji..idan ma kince haka then what happen yestade..naji ance baki zauna tare da shi a asibiti ba. Kina nan kin boye kanki agidan anty adizat bcos u too u know ure a bad luck na Hawayen daya sauko mata tay saurin sharewa Jin sautin taku ata bayansu wanda shine ya katse su. Gyaran Muryan hajy khdijatu sukaji akansu dukansu suka dago kai suna kallonta sanye da hijabinta da alaman ta fito hadawa yar uwanta shayine dan kar ta wuce turkeyn batasaka komi acikinta ba. Tun bata karaso ba sister zainab tayi saurin tsugunawa har kasa cikin ladabi da biyayya sosai tace mumy good morning fatan kin tashi lpya? Tay murmushi tace morning zainb alhamdullh am fine please get up Ina kuma jikana shafiu ya naganki ke kadai?. Tace yana can cikin mota da babanshi Nazo droping kayana ne Nan ne Adiaha itama tace gud morning mumy Ba yabo ba fallasa Hjya khadijatu tace gud morning dear how are u Da sanyin murya sosai Tace am fine maaa how is ur..cikin katseta Sister Zainab tace ah ahhhhh ya isa mana, Kije kiyi alwala kiyi salla ko kin dauka addinin musulunchi addinin wasa ne?..mumy see dis girl oooo. Da mamaki hjy khadijatu tace Au, Reema wai bakiy sallahn safiya ba kinsan lokci ya tafi kuwa? Aiko yakamata kije kiyi yanzun nan Adiaha taji kmr ta nitse a kasa awajen dan bataso da akace batay sallahn safiya agaban surkuwanta ba, tsoro ta dingaji kar sister zainb ta fadawa kowa cewa anan falo ta kwana, jikinta na rawa ta bar wajen acikin sauri batare da tace musu komi ba Karasowa sister zainab tay kusa da hjy khadijatu cikin nuna mata kulawa sosai snn tace Mumy i hope ure fine, please be fine oo,ure all we have.. kece kadai a duniya mai share mana hawaye, adalilinki na girma batare da naji kewar mahaifya arayuwata ba, how can i stand to see u in sadness? shiyasa ma im going to stay with u for a week, bazan barki kina tunanin komi anan ke kadai ba...both of them dont deserve to be rmbd i will make sure i make u happy. Ahankl hajya kahdijatu ta rungumeta sosai snn ta dago tana kallonta fuskanta dauke da murmushi tace nagode zainab..but i am fine. Keda kike da miji da yaronki meyasa zaki barsu kizo kizauna dani anan nifa bana son naga matsalana yana shafar rayuwarku kamar yadda kukejin inada muhimci arayuwaku haka nima nakejin cewa rayuwarku tafi min komi daraja so Bazan so ace wani abu ya sameki a sanadiyata ba. Zainab tace mum just leave that talk sati dayane kawai zanyi..mijina ma is in suppourt ko bakison shafiu yana damunki ne Murmushi tay tace toh shikenan for shafiu's sake..kije ki aje kayanki A daki one week and ure off sister zainab tana washe baki sosai Tace toh mummy naji bari naje na dawo na miki delicious breakfast..duk abunda kike so nine zanmiki Murmushi tay Batace mata komi ba har zata wuce sai ta kara kiranta ta dawo baya. Tace Mumy what is the problem Hjy khadjitu tace zainab Ko zakije ne kifara duba su Ahmed, inaganin kamar matarsan nan tana bukatar kulawarmu sosai..why dont u go der and check if she is praying corectly kinga kar abarta hakanan Addinin bazaizo ya shige jikinta sosai ba. Sister zainab tace okay badamuwa bari na aje kayan sai naje Ahaka suka rabu.. Daga fannin Adiaha kuwa tana isa sashen nasu ta samu ko ina abude da alaman Akwai mutum aciki.. Bedrom din da aka kaita tafara wucewa taga babu kowa aciki, sai ta wuce dayan dakin tana budewa kuwa ta kalli Ahmed yana zaune abakin gadonsa harya kammala shirinsa tsaf yay fitinannen kyau acikin grey suit nashi zaije aiki. [6/6, 6:55 PM] SURAYYAHMS: Da mamaki Adiaha ta tsaya kallonshi ganin kan gadonsan abarbaje da alaman anan din yay baccinshi shikadai,shiru tay ranta nabaci ganin baiko kulata ba,jimm tay da tunanin menene tay arayuwanta daya saka Ahmed yake treating dinta haka. Taga itama fa mutum ce,tana da zuciyar yin fushi snn tana fahimtar komai dake faruwa..ahankli ta lumshe idanuwanta Maganan yar uwarta Ekaete ne ya fara bijiro mata a mind dinta aranta tafara cewa Is it really her fault da bata dauke kanta da daraja ba? Aurensu yau yake cika sati daya da kwana biyu amma tsakaninta da Ahmed inbanda matsala da rigingimun family Nayau da gobe babu abunda yake wakana a tsakaninsu. Lumshe ido tay sosai da tunanin yadda zata fara amshar yancinta na aure awajenshi ko ba komi he need to start respecting her ya dena gaya mata maganan banza a duk yadda yaga dama. tafara ayyana hkan aranta kenan Sai kuma maganan sister zainab ya fara toshe mata kwakwalwanta,tafara tuna cewa yanzun nan fa ta gama mata ihu akai tanamaicewa bata cancanci akirata matar aure ba laifinta ne data kasance bata kulawa da Ahmed a wnn lkcin. Maybe is true she is not truly being understanding with him,Tasan yanayin da Ahmed yake ciki aynzu bamai sauki bane agareshi, tunda dai ance yarinyar nan kafayat daddadiyar budurwarsa ce toh hala dolene ya dingajin kishi,da zafin abun aransa fiyeda kowa, saidai nata bukatun dake wajenshi fa,shin zata danne nata damuwar ne domin ta bawa damuwar Ahmed kulawa dan ta zamo cikakkiyar gudwife agaresa da idon famlynsa? ..a tunanin ta in ba hakan tay bama hala bazata samu sassauci daga wajen yan uwansan nan ba musmmn ma sister zainab. Tana jin wani iri aranta daya kasance babu mutum daya acikin matan gidan data nuna mata tana sonta, all of them are just behaving formal with her bamai kkrin janta ajiki tana nan dai haryau kamr wata bare acikinsu. Tasan duk suna jin haushinta ne sabida abinda yake faruwa dasu, suna ganin kmr itace silar da ta jawo musu wann bala'in na auren kafayat da mahaifinsu, and in oda to win them back dolene ta saukar dakanta kasa tare da nuna musu cewa zata iya kulawa sosai da Damilare. Gyaran murya tay snn ya dago kai suka hade ido ya mata kallo daya snn ya kauda kansa, cikin sanyin murya sosai tace "Gud morning hubby. Babu yabo babu fallasa yace "gud morning". Tace ashe harka dawo jiya shine nata jiranka acan falo harnayi bacci bangan ka ba. Batare da kulawa ba Yace yea, Bacci nakeji shiyasa. Shiru tayi kafin nan tace ai na dauka u will look for me inka dawo acan fa na kwana a falo ina jiranka. U shud have waken me up koda baka son mu kwanta tare. Batare da kulawa sosai ba Yace dacan nine nakaiki wajen ne da zanje can na tasheki? Tace a'a, but.. Cikin katseta yanamai duban agogonsa yace Let it be inadai kingama yin baccin kuma kin tashe kanki? I am going to work, inada meeting dazanyi attending yanzu saina dawo. Dacan har Zai wuce sai tadan tasha gabansa zatai masa maganan dake damunta acikin ranta game da irin zamansun. Kafin nan ta bude baki saiga sallaman sister zainab a shashen wanda atake ya janye hanklinshi akanta. Ficewa kawai yay ya barta wajen ya same yar uwansan a falo suka fara magana da yarensu. Banda sunan ta da na kafayat babu abunda take ganewa aciki. Agefe ta tsaya tanata kallonsu dan sosai maganan yay kama da wanda ake zance akansu musammn ma ita datakejin sunanta acikin zancen sosai Duk ta rasa menene sister zainab take gayawa Ahmed akanta da yasa fuskarsa ya sauya atake . Bayan sun kammala maganan ko sai anjima baice mata ya fice agidan sister zainab tabita da wani irin kallo tanamao kyabe baki daga can tace harkin yi sallahn? "Tace i am about to. Oya lets go let me see if u know how to pray dan naga alaman baki iya komi arayuwarki ba. Adiaha batace mata uffan ba ta shige dakinta itama sai ta biyota abaya suka shiga ciki kusan atare. Ranta na baci sosai dan batason yanayin yadda sister zainab take raina mata wayo tareda treating dinta harshly amma daga baya sai ta fara fahimtar wani abu game da ita sosai. Acikin masifar tata take dada koyar mata abubuwa wanda babu wanda yataba koya mata hakan arayuwarta. She will insult her finish oo,sai bayan ta kammala zaginta kafin nan sai ta gaya mata asalin abunda ya dace tayi ta inda bazata taba mantawa ba. Dagaske wani lokacin baka tashi koyan abu dakyau cikin gaggawa face harsai anmaka gori ko fada sosai akai. Tun da sister zainab tay mata gori akan yin Alwala daidai Adiaha tay zuciya ta saka zuciyarta akai tafarayinshi a dede. Haka ma wajen gabatar da sallah ta saka mata ido sosai takanyi kmr zata hadiyeta inta ga ta yi kuskure,grandma dinta takan koya mata komi ne ahankli cikin lallami da nuna kulawa amma bata taba nitsuwa ta koyeshi dakyau kamr nayau ba. alokcin daya kamatq ta iya din tunanin aurenta da Ahmed datasaka agaba bai sa ta fahimce komi sosai ba, Ayau kuwa abugu daya ta iya komi na ibadanta harda kari snn sister zainab ta bata shawara mai kyau acikin masifar tata tanacewa ta saka mijinta Ahmed yasata a islamic school dan ta koya komi na Addininta da kanta. Bayan sun kammala ta kalli Adiaha sama da kasa lkcin zataje wanka kenan ta tsareta snn tace iyawo reema you cannot cook abi? Adiaha Tace i can, tace oya oya now, kishirya kawai ki fita yanxun nan dan daga yau kece zaki dinga mana breakfast har zuwa dinner agidan nan bcos ure the youngest wife, ko are u expecting adizat or nurat or hjy mumy dakan ta sumiki girki while kina zaune dan tsabar baki da tarbiya agidanku ko? Uhmmmm... Shiru adiaha tay sai can tace To shikn bari na yi wanka zanzo na yi girkin Sister zainab tay mata wani irin kallo tace harse kinyi wanka, reema ashe baki da hankli"..look ki kalli lokci yanzu kinsan akwai yara agidan nan kike wasa da breakfast dinsu, zaki kashe mu da yunwa ne? Zatay magana cikin katseta tace..cmn lets go jare. Muje kawai na nuna maki kitchen din yanzu ki fara aikinki and pls dont cook nonsense food dan bamacin hauka agidan nan. U have to cook good food for us. Adiaha ta maida kayan jikinta tun na jiya ta daura wani mayafi akanta snn suka fito Cikin main mansion din suka koma sister zainab takaita har backyard indq aka gina musu wani babban outdoor family kitchen domin yin wata hidima daya shafi gida. Duk dama Kitchen din babba ne amma yana da kyau komi na cikinshi ma sabone kal. Adiaha tanata kallon wajen, sister zainab ta tsaya daga can nesa snn tace.."get to wok oo we are hungry abeg. Cikin sanyin murya Tace okay. Kafin ta juya ta tambaye ta inda abincin suke taga harta juya tabarta awajen. Lumshe idonta tay jin kirjinta na bugawa da sauri sai can dataji ta samu nitsuwa kafin nan tafara duba wajen ahankli da kyar take gane inda abubun girkin suke anan saida taci minti talatin kafin ta same location din komi da komi. Bayan nan ta kara shiga rudanin abunda zata girka musun,sam batajin karfin gwiwa ajikinta ko kadan dan abubuwa sun mata yawa acikin zcyarta and the last thing she want to do now is fara nadamar auren Ahmed tun ba'aje ko ina ba. Kaucar da rudanin datakeji tay azuciyarta tafara tunanin abincin daya dace ta girka musu yau da ya kasance shine ranar girkinta na farko agidan mijinta, bata son ta kwafsa so she have to cook to impress, hala daga hakane zata iya samun sassauci daga wajen wasu. Nan ta hau aiki, cikin dan kankanin lokci ta tafasa doya kafin ya nuna ta hada jajjagen kayan da zata hada yam balls dinta dashi, bayan ya nuna tayi marshing dinshi into balls tay kominta acikin sauri sauri snn ta saka ruwan zafi tay musu tea tasaka a flask, ta dafa indomie noodles da egg ta hada sai batasan inda zata kai ba. Anan ma saida ta bata lokcinta wajen tunani daga baya ta yanke shawarar zuwa wajen sister zainab dominta tambayeta. A main falo ta sameta ita daya tana shan green smoothie ita da danta shafiu, Adiaha tanayin sallama awajen yaron sister zainab tunda ya kalli adiaha yafara kuka kmr wanda yaga dodo. Tsabar firgita dayay Haryana batan steps wajen dukunkunewa ajikin mamanshi. sister zainab ta dago tay mata wani irin kallon zargi da tuhuma kafin nan tafara wani irin bambami da masifa ta inda take shiga bata nan take fita ba. "Reema Kilode, What now? Ya zaki zo kisa yaro na ya firgice yana kuka are u a witch,are u sure ure okay?Adiaha ta lumshe ido ta bude tace sister zainab nazo ne na tambayeki inane zan kai breakfast din cos am done cooking it. Ta kalleta rai abace snn ta dube lokci ana neman tara da rabi saura tace "Kizo ki daura akaina, nace kizo kidaura akaina idiot girl. Dama tun tuni baki gama ba sai yanzu bayan kinsan laifinki ne da kikayi latti memakon kiyi sauri ki kaima kowa nashi kinzo nan kinamin jamb question ure a mumu _ode, oya jade_ Kifita mana, ur bad energy is already scaring my son. Adiaha tay sauri ta fice batare da cewa komi ba ta bar wajen tana tafiya da sauri da sauri har kafafunta na harhadewa tsaban fushi. Koda ta isa kitchen din Tagumi tay ta tsaya tanata kallon abincin dan bata san ya za'ayi tafara rabashi har ya ishe kowa da kowa ba. Ganin Lokci na tafiya kawai ta fara nemo serving plate da trays luckly enoug akwai dinner set maasu yawa da kyau acikin kitchen din. Hakanan ta raba abincin into 4, gashi ba wani yawa yake da dashi ba karshenta haka ta diddisa ma kowa ita ta hakura batasaka makanta komi ba. Plate din yayun ahmed mazan ta saka musu yamballs guda hudu da egg,matan ta saka musu uku da egg. Yaran kuma ta saka musu indomie da egg sai kowa ta sa masa tea dinsa a mug tafara kaiwa kowa sashe shashe. Sashen anty adizat ta isa tayi kusan minti goma kafin nan aka bude mata kofar,yaronta na tsakiyar sulu shine ya fito ya tsura mata ido baiko gaisheta ba" tace hello is ur mum in?kare mata kallo yay snn ya juya baya ya shiga kwala kirawa mamansa yanace wa "mummy?mummy? Mmummm Come ooo kizo mumy The new housegirl is looking for u.. Adiaha tace what? Sulu..Waya gaya maka ni housegirl ne? Bai amsata ba ya bar wajen saiga anty adizat ta fito jikinta sanye da wani irin hadadden english wear dat is soo sexy ta baza suman kanta mai tsayi dayake nan acike gashi baki gefe ya zubo akafadunta da alaman tana busharwa ne da handrier.. Irin kallon admiration da Adiaha ta sake baki tanayi mata yasaka tayin wani irin sassnyar murmushi tanamai dada ji dakanta.. Gud ..gud morning anty Aadizat Bata amsata ba saida ta danyi mata wani irin dariya dat is embrassing abit, adiaha tay saurin sadda kanta kasa tafara tunanin kodan yanayin ta ne na wanda batay wanka ba yasaka anty adizat tay mata wnn dariyar. Au Dama kece sulu yake cewa housegirl? Lallai yaron nan,mmm is such a pity da baisan ke matar babansa bane. Ta karayin dariya anyways,ppl Dress the way thy want to be Adress right? Dont mind the kid jare. Me kika kawo mana? Adiaha ta hadiye takaicin dake son fito mata da kyar cikin sanyin murya tace "its ur breakfast' Anty adizat tay wani juyi da hadadden gashinta tanamai yarfashi baya, cike da jiji da kanta ta bude abincin ta duba tagani tana kyabe baki" tace yay kyau. Kece kikayi? Tace eh nice anty Wann nakine keda uncle sai wann na yara.. Tace ohh kinyi tunani mai kyau...bata karbi tray din ba ta juya tana kwalawa danta kira "sulu? Sulu oo?Zoka karbi abincin ku from ur new househelp, sanda ta fadi hakan snn ta juyo ta kalli adiaha ta fara mata dariya dont tek me personal dear its just really funny yara sun iya fadin abun dariya. Adiaha batace mata uffan ba saiga sulun ya fito yana zuwa ya karbe abincin ahannunta ya juya dashi ciki ba sannu babu madallah suka rufe kofar sashensu Juyawa tay ranta a dagule snn ta dauki dayan tray na gaba takai sashen anty nurat. Tana danna bell bada jimawa ba saigata ta fito Sanye da wata arniyan leshi na lagos ja da fari tay kwalliya ma mijinta sosai kamr wacce zata je gidan biki. Suna hade ido adiaha ta dauke kanta sabida wani irin kyamataccen looks din data bata up and down tabi ta hada rai kmr batasanta ba. "Gud morning anty nurat" Tace whasup meya kawo ki nan, has the water in your bathrom finished? Cikin ignoring maganan Adiaha tace nakawo miki Breakfast dinku ne. Tace breakfast ke?naji kina ku ku ku me and who? Tace da yara da kuma brother hamz... Cikin tsareta tace Ehennn stop der karki kira sunan mijina abkinki ooo,are u insane? Ki dube kanki manou, u look..oh my god..ynzu idan nayi magana sai ace na zageki tun kina amarya. karfe goma shine kin kawo mana breakfast Who send u first? Yara na zasuje schl tun 7 and now is 10 kina kawo abinci hahaha u must be joking.. Baki na rawa adiaha tafara mata bayani saidai duk bajinta takeyi ba danvtana kare maganan taja mata tsaki tare da cewa kanki akeji. 'Ki aje anan ki tafi..ta nuna mata bakin kofa. Adiaha tana ajewa abakin kofar Tafara mita tana cewa Thnk god My husband and kids sun fita tunituni i wll not have allow them to eat this dirty food sef. Adiaha ta juya embrassingly zata bar wajen cikin sauri,sai ta tsareta tace hey iyawo comeback here ki zoki budemin abincin naga mene kika kawomin tukuna i no wan go see wetin my eye no fit carry budemin inma kinsaka min magani saiya fara kasheki. Adiaha ta dawo ta dauko tray din abincin sama ta bude snn ta miƙa mata shunhsuna abincin tay tare da cuna hancinta sama sama tanamai cewa hnn wani irin wari wari nakeji,What kind of awful smell is dis? Adiaha tace nima fa bansani ba. Ahhh give me dis food lemme check it nn ta karbe abincin ta tattaba sai ta dawo mata dashi tace ahhh Warin ba daga cikin abincin bane fa. Adiaha ta sauke ajiyar zuciya. Saida tay jimmmm snn ta dubeta tace haaaaa maybe is ur armpit. Ran Adiaha yy mummunan harzuka ta kasa iya dannewa tace excuse me anty nurat, wht do u mean by is my armpit? why are u insulting me now.. Ganin ran Adiaha ya baci yasaka ta sauko tay kmr a wasa kawai ta fada, Tace ni ba zaginki nake yi ba ooo, just go an take ur bath aahhhh u stink like an onion..idan akazo gidann aka ganki haka akace ke matar damilare ne Allah bamai yarda cos ure left and he is right ata wajen tsafta kije kiyi wanka mono. Tsabar bacin rai adiaha batasan lokcin da taja mata tsaki ta kama hanya ranta a bace ta bar wajen ba. Agaggauce ta koma wajen kitchen din tana tsayawa wasu hawayen bazata suka fara zubowa daga cikin idanunta kmr ruwa. Ta jima ahaka tana hawaye kafin nan ta rarrashe kanta ta sake daukar dayan plate din sai dar dar takeyi dan batasan wani kalar zagin zataje ta karba awajen sister zainab ko hjy khadijatu ba. It seems like the women in this household are cruel basu da kirki ko kadan komi masifane awajensu ga iya maganan banza abakinsu kmr ruwa. Sashen hjy khadija ta nufa asace dan kar suci karo da sister zainab din awajen dan har tsoronta takeji aranta. Tana isa sashen ta samu babu kowa aciki, tay ta sallama nan ma shiru, da alaman hjy khadijtu bata gidan ta fice tare da yar uwanta, nan ta aje tray din abincin akan dinning table snn ta fito da wuri taje ta dauko last tray na abincin zata kaiwa Sister zainab. Tafiya take kirjinta na bugawa haka ta iso kofar cikin main falon dashi.... [6/6, 8:06 PM] SURAYYAHMS: Lokcin Sister zainab tana zaune akan doguwar kujera yaron ta shafiu yana wasa akasan kan tiles da toys dinsa dake barbaje akasa. Nan Adiaha tay sallama cikin sanyin murya bata ko amsa ta ba, tana shiga tahau binta da wani irin banzan kallo. Dauke idonta tay dan tasan dolene ta sha masifa awajen sister zainab dan tun zuwanta gidan iya abunda ke shiga tsakaninsu kenan. Ko kammala ayyana hakan aranta batayi ba taji anja mata wata tsaki mai tsayi "Mtschewwww" kai amma lalaci baiji dadi arayuwarsa ba.Breakfast 10ckl in dis house?haaaa, harde ranta ta dadayi cikin kyabe baki tace "Repeat dis mistake tomrw and see idan ban gayawa damilare ya sake ki ya tura ki kauyenku ba. _oya werey ?_ U cant come and kill us abeg. Adiaha batace uffan ba ta aje try din abincin agabanta ta dagokai kenan da niyyar zata mata magana kafin su hankara agarin wasa shafiu ya jawo mug din tea din ya zubar akan hannunshi, Wani irin razananen ihu ya danna mai karan bala'i. Dukansu abirkice suka tashi suna kallon shi, sister zainab tay saurin dagoshi ta rike hannun tana dubawa cikin gaggawa, Allah yaso tea din baida zafi sosai amma still hannun yaron yay jaaa Sai ihu yaron yake kmr ransa aka zare A birkice Adiaha taje ta kawo ruwan sanyi mai kankara duk tausayin yaron ya kamata tana kawowa sister zainab ta karba ta watsa matashi akan fuskarta. Tsawa ta daka mata mai cike da hatsala, a cikin masifa tana cewa get out of my sight, Its ur fault, its ur fault,kin konamin hannu yarona da ruwan zafi Haaaaa.. Ure soo wicked reema menene yaro na yay miki da zaki konashi?..how evil are u? Muguwa ta zungureta da karfi.. duk farincikin da yake gidan nan kin karar yanxu kuma dana kikeso ki kashemin? Adiaha dake kkrin mata bayani kawai saita fashe da kuka sosai dan batasan ma mezata fara cewa ba. Masifa sister zainab ta dinga mata kamr zata hadiyeta harji take kamr zaneta akeyi ajikinta ..tana kiranta muguwa azzaluma mayya. Acikin lokaci kadan tay mata kwalala ta tara mata mutane su anty adizat da anty nurat nan da nan suka zo wajen tafara mayar musu da maganan tace musu adiaha ta kona mata yaronta da ruwan zafi. Haka suka taru akanta anty nurat har da mata gorin haihuwa tunma bata kwana da mijin ba They nagged her down till she cannot longer take it ,tanata kuka ta fita waje da mugun gudu tay hanyar sashenta tana kuka kamr ranta zai fita. Lokcin dede shigowar hjy khadjatu gidan kenan bata ko sauka a motarta ba ta kalli Wucewar Adiahan da gudu ayayin da ta wuce sashen ta cikin kuka, hanklinta sam bai kwanta ba ta sauka tabi bayanta har cikin sashen. Akan gado ta sameta tanata kuka kamr zata cire ranta. Harta tsaya akanta batasani ba saida ta dafata snn ta firgita ta juyo. Da suka hade ido Tausayin yarinyar gabaki daya sai ya kamata ganin yadda fushi da rudani ya cikke mata kwayar idanuwanta, tafara goge hawayenta ahankli tana kkrin tsugunawa kasa zatayi gaisuwa jikinta harna rawa rawa, cikin sauke ajiyan zuciya hjya khadijatu ta rikota jikinta cikin yanayin lallami da rarrashi tanamai cewa meke faruwa dake reema and why are u crying my dear? Dake da waye haka. Wani sabon kukan ne ya kufcewa Adiaha tafara gaya mata iya abunda ya faru tunda safe da akace mata tay abincin har izuwa yanzu. Iya zagin da su anty Adizat suka mammata shine kawai bata gaya mata ba Amma duk abunda ya faru tsakaninta da sister zainab saida ta fada mata. Tace "kiyi hakuri" Ba haka halin zainab yake ba, but she is alwys like dat a farko farko idan bata fahince ki ba, In Kinyi hakuri da ita zakizo ki fi kowa morartta. Gyada mata kai kawai tay badan ta yarda da Abunda tace din ba. Ta tambayeta taci abinci?a kunyace sosai Tace a'a bataci ba tanajin yunwa sosai. Cikin nuna tausayawa Tace okay Kizauna anan am coming.Tana fadin hakan ta fice. Adiaha tacigaba da kuka ahankli maganganun su yanata dawowa mata cikin kwakwlata dakyar ta daure ta tashi ta shiga wanka kodama zata dena tuna yadda suka dinga ce mata kazamiya. Haj khadijatu tana shiga main mansion din ta same su sunyi cirko cirko da shafi'u ahannu sai kuka yaron yake kamar ransa aka cire hanklin sister zainab ya mugun tashi tanata lallashinsa amma yakiyin shiru. "Haaaa this girl is wicked ooo Bazan taba yarda ba fa,bari damilare ya dawo gidan nan yau. I wll make sure i report her to him inyaso tay masa bayanin dalilin dayasaka take son ta kashemin dana i wli not agree to this witch craft injustice oo. Su anty nurat kuwa sai dada xugata sukeyi Hajy khadijatu tanayin sallama awajen kowa yay shiru ya nitsu nan suka fara gaisheta ta amsasu babu yabo babu fallasa, kowa yana jiran yaji tay magana sai bata ce musu komi ba bare ta tambayesu meya faru ba saka hannu tay ta amshe shafiun a hannun sister zainab tadan rungumeshi tana jijjigashi nan da nan sai yadanyi shiru. "Kije ki kawomin first aid box zainab. Ta kalli kasa taga duk datti inda tea din ya zuba ba'ako shareshi ba tace nuratu can u clean dis up? A ladabce tace yes maaa. Nan ma Anty adizat tabita suka bar wajen atare daga can ta sudade ta koma side dinta abunta. Itama anty nurat din sharp sharp tazo da mopper ta goge wajen daganan itama ta gudu sashenta abunta. Babu bata lokaci sister zainb taje ta dauko first aid box ta kawo nan hjy khadijatu ta goge hannun yaron ta tsaftace shi snn ta bude box din ta dauki pain relieve oitnment ta shafa masa hannun ta rufe wajen dan kar yaron yasha ko yay wasa dashi. Bayan ta kammala Ta dubi sister zainab cikin sanyin murya tace ke kuma zainab tsabar masifa saikika barshi yanata kuka haka bazaki nema masa pain relieve ba, wai bakisan zazzabi zai iya shigarsa ahaka bane kome? Zatay magana cikin tsareta tace je ki kawo min zanin goyo yanzu inadai yaci abinci? A ladabce tace yes mummy Na dafa mana noodles da egg a kitchen dinki bayan kin fita Tace okay. Nan taje ta kawo mata hadadden zanin goyonsu blue big shawl mai kyau Haj khadijatu ta karba ta goyashi damas abayanta nan tafara jijijjgashi tana masa waka ahankli sai gashi ya fara gyangaydin bacci. Murmushhi sister zainab takeyi jin hanklinta ya dan kwanta sa yaronta ya dena kuka. Hjy khadijatu ta haura sama sashenta tare da shafiu abayanta jim kadan ta dawo dauke da tray din abincin da Adiaha ta aje mata ta sauko tare dashi. Sister zainab tana ganinta tundaga stairs ta mike tsaye aranta tana tunanin ko hala Adiaha ta saka mata wani abunda bai gamsheta bane aciki Tun bata iso kasa ba tafara tambayarta tana cewa. "Mumy what is it? Abincin ne baiyi miki dadi bako?... Bata amsata ba harsaida ta sauko lokacin sister zainb ta gama yin ready zuwa masifa wa Adiaha dan acike fam da ita take Haryanzu bata huce ba. Hjy khadijatu tace karki damu Abincin baiyi komi ba zainab, bazan ci bane shiyasa zan bawa reema Taci tunda ita tanajin yunwa kuma bata samu abincin ba. Sister zainab Tace ohh Mumy shine kene kuma zaki kai mata abinci.? Tace To wazai kai mata inba nidin ba bayan ke kina fushi ta kona ma yaronki hannu. Cikin daure fuska Sister zainb tace yarinyar ai muguwace,ta konawa yaro na hannu ko hakuri bata bani ba, she just left here crying like a baby kamr itace ma aka konawa hannu bata da tausayi ko kadan she is just wicked tunda har zata iya sama karamin yaro ruwan zafi ahannu Cikin sauke ajiyar zuciya hjy khdijatu tace zainab u need to calm down pls. Zai iya yuwa kuskure ne Kinga ai Babu wanda yafi karfin mistake ko? Tace hakane mumy amma next time bazan yarda ba yakamata ta nayin abu kamr na mai hankli mana she is too clumsy. Tace "Its okay kiyafe mata, kiyi hakuri, she is new to this place zatazo ta fahimci komi..kuna binta hankli kinji? A ladabce sosai Tace yes mumy. Nan da nan tazo ta amshe tray din abincin ahanunta snn tace kibari ni zan kai mata abincin mumy. Murmushi hjy khdijatu tay snn ta mika mata tray din tanamai saka mata albarka. Kallonta ta dingayi harta fice a sashen ayayinda take murmushi... Daga ta bangaren Adiaha lkcin ta fito daga wanka kenan jikinta daure da white towel saiga sallamar sister zainab a sashen nata. Wani irin faduwa gabanta yay dataji muryanta kusan a firgice ta fito batare da ta saka komi ajikinta ba. Adede tsakiyar falon suka ci karo mamaki ya datsar da ita dataga sister zainab dauke da tray a hannunta da wani irin kallon shan qamshi take binta dashi. Muryanta harna rawa rawa tace sister zainab kece? Sannu da zuwa mmmm Ina fatan babu wata matsala , yaya hannun yaron ki i hope....?... Cikin datsar numfashinta da masifa tace kimin shiru abeg, kinfiye son surutu, you hope what? Harkin fara zaton ya mutu ko?...Back to sender obanje..kece zaki mutu ba dana ba. Muryanta a sanyaye tace Am sorry sister ba haka nake nufi ba, i was just worried. bata wani kulata ba tace Comn shut up abeg, karbi tray din nan mumy ne tace na kawo miki abinci. Tun ma bata karba taja mata tsaki zata sake matashi akasa tay saurin tarowa tanamai cewa thnk u sister. Bari naci abincin na shirya zanzo na duba hannun yaro..im really sorry...nasan bansan zafin haihuwa ba Kiyafemin sister. Hakan data fada ya saka sister zainab ta danji tausayinta aranta sai batace mata uffan ba ta kama hanya zata fice kenan saiga hjy khadijatu ta shigo. Da mamaki Tace haaa mumy harkinzo nan bana ce miki kina hutawa ba. Murmushi hjy khadijatu tay mai fadi snn tace toh Angon nawa yaki ya kwanta akan gado yau yace abayan amarynsa zaiyi bacci shiyasa nace bari nazo dubaku tanan. Adiaha tana jin muryan hjya sai tay maza ta aje abincin akan dinning ta wuce ciki da sauri ta fara shafa mai agurguje,yau sama sama ta shassfa powder a fuskarta bata wani yi kwalliya ba dan kusan kominta ya kusa karewa. Banda wanda tazo dashi Haryanzu dai Ahmed bai ce mata komi akan kayan sawa ba bare kayan kwalliya. Iya wanda akayi bikinta dasu shine kawai mata mata masu kyau,sai guda biyu bakin abaya da wani sleeping dress da grand ma ta bata acan yola take sawa, sai t sht dinta tun wanda ta gudu tabaro calabar dashi Banda wanda jiya aka basu pink lace da sukayi hidiman liyafa dashi. Bayan ta kimtsa kanta saita rasa abinda zata saka ajikinta, karshe dai haka ta sako abayan ta fito dashi. She look prety sabida tana da natural beutynta wanda ko babu kwalliya dai bazaka ce mata mummunan mace ba. Sallama a falon tay lokcin hajy khadijatu tana tsaye da shafiu abayanta sister zainab kuma ta zauna akan daya daga cikin kujerun dinning table sunata hira da hjy khadijatu akan yanayin tsarin gidan. Ce ma hjy take bata taba tsammanin cewa Ahmed dinsu da taurin kansa zai amince ya zauna acikin family house ba duba da already yay nisa aginin nashi gidan awani sabuwar anguwa nadaban. Tace mumy ayadda Ahmed ya tsara ginin gidansa kamar wata sarauniyace zata zauna aciki compare to this house ai kamar ma acikin takura yake. Hjy khadijatu tanata murmushi tace zainab kenan, ai ba abun mamaki bane sai kiga Ahmed yafison zamansa anan gidan akan gidansa nakansa, badon komi ba saidan saboda yan uwansa dasuke nan. Kinsan fa Yan uwantaka na da dadi sosai, Shiyasa bana son naga kuna raba kanku a matsayinku na yan uwan jini..kullum fatana shine zumuncinku ya daure har Abada dake da yan uwanki da kuma dangin mijinki, Cikin salo ta kalle Adiaha dake kan zuwa wajensu kanta akasa ta sunkuyar da kanta tana tafiya ahankli da alaman tanaso taji karshen hirarsun da sukeyi, cikin son taja hanklin sister zainab akanta tafara mata nasiha cikin salo sosai. batare da ta zafafa maganan ba tace zainab Kece babbansu acikin mata ynzu, kamata yay kihada kanku dukan matan gidan nan..u have ur own husband, but this family is still urs. kisani Matayen dake gidan nan are all under ur brothers control,sukuma brothers dinki basuda kowa saike Idan har baki jasu ajiki kin koya musu hadinkai ba abun duk bazaiyi muku dadi nan gaba.. Cikin nitsuwa sosai Sister zainab tace haka ne mumy kin fadi gaskiya i wll do my best.. Tana fadin hakan Saiganan Adiaha ta karaso acikin ladabi tay musu sallama snn ta kara gaishesu tana shan mamakin yadda sister zainab tadan sake mata fuska. Agogo ta kalla acan sama snn tace mata iyawo Dami Kixauna kici abinci manou its already Getting to noon. Adiaha tace okay sister Nan ta ja kujerar dake gabanta zauna ata dayan gefen tana ta sum sum wai dan Duk tana jin kunyar hjy khadijatu. Zata bude abincin kenan taji sautin muryan hjy khadija cikin murmushi. Tace toh."Bari naje na aje angona akan gado karya karyamin bayana nasan hala ynzu baccin nasa yay nisa. Tana maganan tana dada gyarashi sai dada kankameta yakeyi. Sister zainab tafara musu dariya. Yeeey Mumy kiga wai har yana makale maki abaya this Ango bayason ya rabu da amryansa oo. Dariya hjy khadijatu tayi sosai. Cikin sanyin murya Adiaha tace mum ina fatan jikin nasa dai da sauki ynzu. Tasa fuskan tausayi, tace Its all my fault... ban lura ba am really sorry. Hjya khadijatu tace "Its okay, bakomi zai warware. Amma kina kulawa next time. Sigar wasa tace "bazn yarda kuna sakamin ango na kuka har da baccin dole ba. Duk wanda ya sake zai gamo dani agidan nan. Tace in sha Allah bazai kara faruwa ba im sorry about that maaa. Sister zainab tanajinsu batace musu komi ba. Murmushi hjy tay snn ta fice a sashen tare da jikarta shafiun abayanta Ta koma dashi main mansion ta shimfidashi akan gadonta ya cigaba da baccinta ita kuma takara shiga wanka. Wani irin luxurious furnitures na gata yayan mijin nata suka mata inka ga sashenta tamkar Aljannar duniya haka suka maida mata. A fannin Adiaha kuwa Daga ita sai sister zainab Aka barsu duk ta kasa sakewa saboda tsoronta datakeji aranta sosai Adiaha tana jawo abincin gabanta tafaraci bayan tay kamr loma biyu kafin nan, sister zainab ta karbe spoon din tafara tabawa, sanda ta cinye kusan rabi kafin nan ta bata sauran ta cigaba da ci abunta suna dan satar kallon kuna Sai can sister zainab tace Hmmm Wai Abinci kenan wnn?hey Reema Did u really cook dis things as breakfast in ur fathers house? Ko anan ne kawai kikazo zaki raina mana wayo. Adiaha tace no sister, mu yawanci coco yam da tuwo muke ci da safe with banga soup or dog meat stew..we do eat alot. Sister zainab ta saka ihu mai kara ta mike tsaye tace "Haaaaaaaaaaa" God forbid, dog meat ke? Kina nufin kinci naman kare? Alade fa?.. Adiaha ta aje spoon arazane ganin irin ihun datayi, tace ahhh Sister zainab pls calm down now wann fa tunda can ne, yanzu na dawo musulumi bana cin kare da komi ma, even grand ma say is haram she say i cant even take wine. Tace shan giyama haramun ne. Cikin sauke ajiyar zuciya Sister zainab tace yess o u can't. And i beg u Dan Allah karki sake fadawa kowa cewa kintaba cin naman kare...Ahhh ahhhh reema zakisa mutane suna gudun abincinki harma sunajin kyamanki musammn ma da ayanzu kece zakina mana girki agidan nan. Tace okay sister. Dama Ina da wata tambaya danake so na miki Sister zainab Tace what is it? Tace sister, nace meyene yakamata ina dafawa agidan nan,pls what shud i be cooking? Da wani irin tsiririn harara sister zainb tabita snn ta kyabe baki. Lokacin da kika yarda zaki Aure Damilare alkcin bakisaan da cewa shi yoruba man bane?..kin auri yoruba man menene kike tsammani zakizo kina dafa ma familynsa did u think we wll eat ur dog meat? Adiaha tace sister zainab pls now Taimaka min kawai fa zakiyi pls help me out now, idea zaki bani pls . Tace hmmm kuma Nice zan gaya maki abunda zakina dafawa agidan mijinki Reema?...U sure say ure well?..nizan maki zaman auren? Zatay magana cikin katseta tace bari nagaya maki labari, ni lokacin da aka kaini gidan mijina babu wanda yagayamin mezan dafa musu. Nidakaina nayi tunani kuma bantaba samun wata matsala akan abinci da inlws dina ba Wato saikece shafaffiya da mai kina neman wanda gaya maki ko? Adiaha tay tagumi ganin harta mike tsaye tana harararta tace "ni zan koma wajen mumy go and sort it out urself oo, if u like browse,ask, but i dont care, gobe zaki mana abinci kuma akan lokci..dan kowa haka yakeyi agidan mijinshi. Karki kara memeta abunda yau kikay mana fa,badan hajy ba da yau kashinki ya bushe a hannuna, be wann ooo!! Tana fadin hakan ta kama hanyarta ta fita.... Tunda ta fice Adiaha tay zugum awajen bata motsa ba, tunani kawai takeyi na duk wani yoruba food data sani bai wuce tuwon Amala da ewedu soup ba.Kuma gashi bata wani iya yinshi sosai ba,musmmn ma miyan ewedu dan duk wani miyan yauqi sam bayayin yauqi a hannunta. Tunani take koda ace zata iya tunawa da Abincin wasu kawayenta yoruba girla da sukayi university tare. Daga bisani dai ta bude chat dinta dake sabon lambace da ita dakyar ma wasu kawayentan suka ganeta, nan tafara tambayarsu idea akan yorubq delicies amma bata wani samu gamsashen amsa awajensu ba. So she decided to cook jollof rice for lunch tunda dai kowa yanacinshi kuma ta iyashi sosai. Daga nan Bacci tay da niyyar inta farka akan lokci zata musu lunch kafin nan yaransu su dawo daga makaranta. A ta fannin kafayat kuwa yaudin kusan Wata rana ne data kasance mata na bakinciki arayuwarta.. Dan Duk sanda ta tuna cewa she have the worst first nite of her life sai tay hawaye sosai dan aganinta wann first nite din nata baida wani bambanci da sexual abuse. Ga bakin cikin tuna cewa aure shiknan fa ya haramta tsakaninta da Damilare the only man she ever loved in her whole life har abada. Kukan bqinciki datayi yau bata yi rabinshi alokcin da babanta yabar duniya ba. Aranta ji take kamr she have lost evrything bata da wani sauran amfani acikin duniya. Juyi take acikin azaban radadi dake Tafasata akasarta tana jin kamr ana sossoke mata kofar farjinta da Allurar karfe. Ta rasa me zatay ma familyn jimada domin daukar fansa,her life cannot end like dis dan tasan ko ayanzu aka tashi awasan duk tafi kowa cutuwa snn batay ribar komi ba. Wanda take son cusawa baqincikin ma dukanta yay danta zage yayanshi agabansa amma bawai dan yana fushi ta auri babanshi ba, how cud Ahmed not feel jealous about her tarasa shidin wani irin mutum ne. Ranta ya kona sosai dataga wai Ko irin borin kishi din nan baiyi akanta ba, he didnt talk to her he dint even ask her she betry him..dukunkune kanta ta dadayi tanajin kamar rayuwarta is a complete waste dan alamu ya riga ya nuna mata yau na cewa tabbas itace kawai take mutuwar son Damilare amma bashine yake sonta ba. Haka tay ta kwanciyarta bata motsa ba ga tsinannen yunwa na bugata ga tsamin jiki sai can wajajen karfe sha biyu na rana dataga kamr zata mutu da yunwar snn ta dauki wayarta ta kira mai aiki ta kawo mata Abinci ta samu taci bayan nan tace acika mata ruwan zafin acikin bahon wanka. Rarrafawa tay ta shiga bathrum din tsabar azaba bata tsaya jin tausayin kanta ba ta tsumbula gabanta acikin ruwan zafi yafara gasata. Tanajin azaba tana kuka tana komi amma haka ta daure. Ta dade acikin bahon har wani wahallen bacci ya dauketa aciki. Wayarta dake kan gadon yayita ringing sau babu adadi Alhaj bello yakirata yayita ringing batadauka ba. 1.30pm sharp ta farka a firgit lokcin ruwan data shiga ciki haryayi sanyi nanta fito aciki da kyar jin kasarta bai dena mata zafi zafi ba duk dama kumburin ya ragu sosai. Motsin datake ji acikin dakin yasata ta rarrafa ta daura towel dinta snn ta kama bango ahnkl hankli tana takawa harta fito waje tana mai ciza labbanta sabida batajn dadin jikinta ko kadan. Hjya fatihat dake jeka ka dawo acikin dakin tay wani futu futu kanta babu dankwali sai huci take da alaman yanzun nan aka sako su daga police station. Kafayat tana hade ido da uwarta ta ragwabe ta fadi izuwa Kasa tare da saka mata kuka mai kara.. Da mugun gudu tazo ta tareta jikinta harna rawa rawa.."kafayat kilode? what hppen to u my baby "Cant u walk?..cant u talk? Kimin magana mana mesa kike kuka haka. Kafayat dake kukan sosai tace mumy na shiga uku, my body is in pain...mumyyy...haaaa alaji bello is sooo wicked Wallh Ko yaje Aljana bazai ga Annabi ba. A Mugun tsorace tace haahhh kafayat Meya miki?..what did he do ya sake kine."Cikin sheshkar kuka sosai Kafayat tace i wish he did that..dama sakeni yayi tun kafin yamin abun nan..dat man issso shameless momy Acikin yanayin damuwa sosai Tace meya maki? Pls tell me.. Tace mumy he raped me. Arazane tace What, rape? "haaaaaaa kafayat, kikace yay miki na karfi is he mad? Kina nufin yau forcing kanshi akanki but why now..shi wani irin mutumi ne Cikin jan sheshhka Kafayat tace mummy Bantaba ganin mugu irinsa ba..na gaya masa am not ready. Amma haka ya danneni yayi min He was just going in and out, yanata shigana ciki ciki, And later he told me wai ni ba virgin bane.. mumy ko rarrashina baiyi ba after all the evil he did with my body yanzu ma bana iya tafiya shiyasa na gudu a gidanshi. A tsandare hajy fatihat take kallonta baki a bude tanajin kamar tay ihu dan tsabar takaici... Rau rau tay da ido cos She is still finding it hard to believe, Bata gama amincewa da zancen sosai ba harsaida tay yunkurin dago kafayat din daga kasa dataga fa dagaske ne bata ma iya tafiya sosai He doter is in pain now banda hakama ga azaban walaknci da cizon sauro da itakanta taje ta kwasa acikin cell in police station.. Duk ranta ya dagule ta rasa meke mata dadi ba abin tace zatay fada da hajya maimunatu ba tafi ta kudi tafita shige shige dan godddes ma ta riga ta gaya mata cewa matan katsina musmmn ma manyan irinsu suna tsare jikinsu da magani. Ranta a dagule tafara jinyar yarta da ruwan zafi gadan gadan saida sukaci kusan awa biyu kafin suka samo zama, nan ne kafayat take tambayarta yadda akayi ta fito daga station ta dauka ko alaji bello ne yaje yay bailing dinta dan tace masa bazata kara bashi gindi ba, anan take ce mata ai da safen nan hjya maimunatu tare da hajya khadijatu da brother kazim sukazo police station din akasakata ta rubuto apology letter snn aka sata tay signature a kan police statement na cewa zata fita a hanyan damilare kuma idan aka sake jin ta furta wani magana na karya akansa case zai dawo tsakaninta da hukuma. Yanzu ma ance saita kawo 2million ta bashi as fine na neman bata masa reputation dinsa dataje masa da police men acikin wajen aikinsa suka tafi dashi Kafayat tace Mumy 2 million zaki bama damilare akan dan wann case din are you serious? Cikin yanayin damuwa sosai Tace yes oo.. wancan matar bata da mutunci fa, dama bazata bari a cirene yau ba, hajy khadijatu ne ta roka min arziki aka barni na fito fa. Matar can Tace idan na kara kwana daya akan wanda aka bani zan biya damilare 4 million. Kuma kinsan yar siyasace she get money commisoner of police da Dpo dakansa sune kan case din. Kafayat ta kara fashewa da kuka snn tace Allah ya isa mana..ga cuta ga cutarwa..muda aka mana asaran kayan biki ranar fa ai saisu biyamu Hjy fatihat batace komi ba ta cigaba da jimami aranta tanata tunanin ta hanyar da zata komar da yarta gidan jimada dan dolene kawai tadauki fansa kuma kafayat ne kawai matakinta. Cikin jimamin ta kalle kafayat tay mata wani irin kallo mai wuyar fassarawa wanda ita kanta kafayat din bata fahimce ma'anan irin kallon nan datakey mata ba. Aranta tunani take mezai hana kafayat ta dauki cikin alaji bello dat way she can hold him by means of law saita ci kudinshi sosai ta rama duk abunda aka mata agidansa. Tunanin data dingayi kenan har kafayat ta koma bacci. A fannin Ahmed kuwa tunda ya isa office dinshi ya kasa yin komi sabida yawan tunani dake yawo a kwakwalrsa.Duk ya rasa ta ina zai fara,mawa zai daurawa laifi bare yaji sakat. Adiaha is just the badluck that came into his life shiyasa kwata kwata ma baison yana ganinta akusa dashi. He is still feeling very hurt da kafayat ta aure mahaifinshi haryanzu dan duk sanda ya juya sai abun ya fado masa aransa. Dan Aganin shi ko da ancire zancen soyayya dake tsakaninsu ai akwai amintaka na abokai. Sai tunani lokcin da suka taso a makranta yakeyi dan kawancen su da kafayat din tun primary ne har sendry school as grop of 4 friend wanda bamai iya rabasu. Duk rintsi duk wuya basa cin amanan junansu. aganin shi zancen auren Sa da Adiaha bacin amana bane agareta tinda bai taba furta mata yanasonta a fili ba, snn bai taba mata alkwarin itace zai aura ba. Kafayat itace ta kirkiro dukkan wnn abubuwan tamaida su gaskiya acikin rayuwarta da zucyarta Aransa yasan yana sontan kam amma bai tabajin Yanason ya aureta ba shiyasa yakasa iya fada mata kalman so tun farko, shiyasa ma yake ganin kmr auren shi da Adiaha ba cin amana bane atsakaninsu da har kafayat zata masa irin wann mummunan sakayyar. For his mother sake haJi yake aransa kamar idan yay ma kafayat magana zata iya kashe auren ta rabu da mahaifinsa kodan mutuncin dake tsakaninsu na abokanta. Haryanzu zuciyarsa bai kwanta akan kasn cewar kafayat kishiyar uwarsa ba kwata kwata kwaklrsa taki ta daidaita da hakan. Yau tun karfe 4 yabar wajen aikinshi ya wuce gidan banji straight yasame sa daidai shima ya dawo daga aiki kenan.. Koda suka dan zauna gidan kadan duk jikin banji saida yay sanyi ganin irin damuwar da Ahmed yasaka kansa aciki akan lamarin auren nan na mahaifinsa hatta Abiicin daya dafo ya kawo musu baifi loma biyu yay ba yace ya koshi, Banji yanata lura da yanayinshi amma baice masa komi ba harsai daya ga ya samu nitsuwa bayan yadan samu bacci. Suna samun zama yafara tambayarsa akan meye ne plan dinsa akan kafayat. Ahmed yace kafayat is still our best friend banji ni magana kawai nake so na mata..i want to ask her why did she have to get married to my dad dan haryanzu abun bai kwanta min a zuciyana ba,wai ko zugata akayi dan tay hurting dina? Banji yace "hmmm wazai zugata? Did u still trust her?.. Yay shiruuu,cikin yanayin dafe kafadunsa banji yace Dami Karka fada making wnn mistake din am telling u.. inma zugata akayi akanka waye ya zugata akan mummy? Waye ya zugata akanmu aimuma abokanta ne kmr kai. Intace kai kamata laifi dan ka auro calabar girl menene mummy tay mata? Dami, kafayat is a devil..ta nuna mana true colours din ta bansa mesa kake tunanin idan ka mata magana yanzu zata saurareka ba. Ajiyar zuciya Ahmed yay yace to me zanyi? Its still hurt.. Banji yace just let it go, i knw u liked her, but She is gone now. Kasani tun lokacin da tayi deciding cewa zata aure dady a lokcin kafayat ta zamo strnger awajenka, bansan meyasa kake neman bayani abakinta bafa, she is not a friend the moment she decide to maryy ur father just forget about her. Idan ka share shegiya hakan zaifi mata zafi ita dakanta zata nemeka tafara maka bayani i trust ooo i knw u can do this damilare..just ignore the hell out of her. Ahankli Ahmed ya lumshe idanunsa yay tsam yanamai assimilating din maganan banji acikin kwakwalrsa yana mai jerasu hade da basu fassara na daban. Saida yagama duk wani calculations din da zaiyi kafin nan ya bude lumsashun idanunsan ahankli cikin kyabe baki yanami sakin wata miskillyar murmushi yace "understoood. Shege Ashe kaima kanka na kawo wuta. Inaga abunda zan mata kenan. Tafawa sukayi tare da fashewa da dariya suka dauko drinks dinsu suka sha, basu wani jima ba suka canja topic suka dawo hirar kwallo. After a while banji yanata tsammanin cewa Ahmed zai tashi yace masa zai koma gidansu tunda dai yanzu yasan yana da amarya amma sai shiru baiga ya tashi ba snn baiji yay maganan komawa gida koda awaya ba. Infact his phone was off tunda yazo gidan. Har Wajajen 12 na dare suna kallon chineese movie lokacin banji harya gaji da jiransa ya mirgina yay bacci akan kujeran falonsa,sai can wajen karfe daya na dare snn ya kashe musu wuta shima ya kwanta anan din shima yay bacci hnklinsa kwance bai tashi farkawa ba sai can da Asubah da aka kira sallahn fajr. [6/7, 8:43 PM] SURAYYAHMS: _Jimada house_ Da yamma lis lokacin duk yayun Ahmed sun wuce sashunansu da matansu Adiaha ce kawai a tsakiyar gidan hnklinta duk yanata bakin gate wai koda zataga dawowar nata mijin daga wajen aiki ta tarbeshi. Tay ta lura da yadda sauran matan gidan suke bada cikakken kulawa da soyayya mai tsafta ga mazajensu da yadda yayun Ahmed din ke tarairyar matarsu sosai kamar sarauniyoyi. Hakan yasaka tsuminta ya tashi tafara tunanin ko Ahmed will soon turn out to care for her this much. Aganinta inhar haka yan gidansu suke da nuna kulawa ga matarsu to hala itama dolene akwai lokcin da zata zo ta more irin wnn salon soyayya da kulawar awajen mijinta dan sosai rayuwarsun yake bata sha'awa sosai. Ayanzu tsakaninta da mijinta Ahmed is rough and distant amma bata cire rai akan cewa komi zai iya dawowa daidai atskaninsu anan gaba ba. She is not planning to give up on him dan gani take kmr tay sadaukarwa mai yawa akansa, she has come dis far bai dace ace ta juya makanta baya tun ayanzu ba, ko grand ma saida ta gaya mata cewa zaman aure yar hakuri ce saida hakurin ake cin riban zaman gidan aure. And she believ that hakurinta datakeyi dashi aynzu bazai taba tashi a banza ba. hakanan tayita jiran dawowarshi a gidan hartakoma ciki ta mannu da jikin window kmr yar marainiya tana ta leken waje nanma harta gaji ta hakura taje tayi barci.. washe gari da sassafe ta farka sabida tsoron masifar sister zainab data kwana dashi acikin ranta tana dirowa akan gadonta ta shiga batrum ta dauro alwala nan tay sallah agurguje, tsabar sauri sallama kawai tay ta tashi bayan ta idar ta shiga bathrum ta watsa ruwa sharp sharp tazo ta saka abayanta na jiya snn ta fito main kitchen din sassafe kowa yana bacci itace kadai a waje ta fara dafa musu breakfast da wanda yaran su zasuje makaranta dashi. Abincin da tay musu jiya a lunch da dinner taga suk sunci batare da wani complain ba dake tuwon semo kawai tay da miyan ganye da yaji kifi. Yau kuma Spaghteii jollof tay da pper chicken sann tay tea mai zallan lipton da madara, ta zuba harda cokolate ma yara. Around 7:15am na safen Adiaha har ta kammala breakfast dinta nayau. Hakanan ta jerasu snn ta taho da tray har bakin kofar sashunansu kowa ta danna bell ta miƙa masa Abincinsa. A sashen Anty adizat babban danta ne ya fito mai suna shehu yaron ya dan girma zaikai 16yrs yana kkrin shiga ss3 shi photocopyn babansa ne, har halinsu ma iri dayane dan tamkar yadda baban shi yake da hali mai kyau haka shima yake wajen sanin darajar mutane, obafemi shine na biyunsu dan 14yrs shikuma dan shiru shirune baison magana, sai kuma Sulu dayake 11yrs ya kammala primary kenan zai fara jss 1 shikuma uwarsa ya biyo zak zak shiyasa sosai ta sakaltashi. Yaran anty nurat kuwa duk mata ne sunason Adiaha sosai. Yau koda tazo sashensu kawo abinci da gudu sukazo suka tarbeta suna murna sunga sabuwar antynsu, sunan su madina da karima, Madina itace babba yar 13yrs sai karima 10 yrs. Adiaha taji dadin yadda yaran suka tarbeta da murnansu duk dama zasuje schll amma saida sukazo kitchen din suka dan tayata hira suna sakata dariya sann suka ce mata abincinta yana musu dadi. yau kwata kwata batayi gamo da zagi ko wani cin fuska ba dake harta kammala rabo bata ci karo da su anty adizat da nurat ba. She was happy yau ranta bai baci sosai ba. Hjy khadijatu ta farka yau tana zazzabi dan haka sister zainab bata wani kulata ba sai ma wani sabon haushin ta datake kanji aranta. Ko magana tay acikin ladabi sai ta hantare ta tabita da habaici mai zafi. Sosai Adiaha ta fahimce cewa har yanzu sister zainab gani take kamar itace ta dawo musu silar komi dake faruwa tsakanin iyayensu. Xafin zazzabin da hajy khadijtu takeyi yasaka duk ta sauke fushin hakan akanta. Kowa acikin matan gidan yazo dubata amma Haka ita ta hakura na dole ta koma sashen ta tazauna itakadai sabida yadda sister zainab take ambatar ta da badluck bad energy kememe tay ta hanata zama a kusa da hjya khadijatu. Ata bangarensu Ahmed kuwa tun da safen da suka farka suka fara musu da abokinshi Banji akan Adiaha amma baice masa komi kwakkwara gameda hakan ba ya shareshi. Banji yanata lura da shi yaga ma Ko abinci baici ba,wanka kawai yay ya bude wadrob din banjin ya dauko wani casual wear mai kyau ya saka ajikinshi ya kammala shirin sa na zuwa office tsaf. Abubuwa sunata damun zucyar Banji daketa kallonshi can dayaji kamr bazai iyayin shuru ba sai yace Ahmed, Bangane ba yau bazaka leka gidanka bane? Batare da kulawa sosai ba Yace nop office zanje...ina da tarin aiki agabana mezanje nayi agida kuma?... Banji yace Damilare kana tunawa da cewa kayi aure fa kuma aure ba abun wasa bane abunda kake ma yarinyar nan fa is not fair. Kasan she wll wait for u toh ko kiranta kayi mana. A gajiye da jin maganan Yace Banji naji aizan kirata, bari naje office din tukuna inna zauna i wll call her. Ahaka ya share maganan har suka fita kowa yaje wajen aikinsa.. Koda ya isa office dinshi aikin dake gabansa kawai ya kama bai nemetan ba. Haka kawai yakejin kmr Adiaha ta sane masa akansa, aransa inbanda danasanin aurenta babu abunda yakeyi, dan yasan dabai aureta ba da hala familynsa bazai wargaje kamr na yanzu ba,zuciyar imaninsa ne kadai bazai barshi ya fito fili yagaya mata cewa baya sonta ba duba da wahala da kuma yawan sadaukarwan datayi domin ta aureshi. Yarasa ya zaiyi ya dena jin haushinta aransa no matter how much he try saiyaji itadin ce kawai take bashi takaici. Yasan ba duka bane laifinta amma itace babban silar dayasaka mahaifyarsa take cikin kunci da damuwa sai yaji duk bazai iya bata wani hakkin aure ba, aransa haushinta yakeji dan bazai iya farantawa wance tay sanadiyar faruwar kunci da damuwa acikin zuciyar mahaifyarsa ba. Acikin tsohuwar family house din bello jimada kuwa bazaka taba yin tsammanin cewa da akwai mutum aciki ba Wajen yay shiru sosai dan bayan ficewar kafayat Alhaj bello ne kawai aka bari acikin gidan daga shi sai dan guntun tunaninsa akan familynsa. Yay kallo yayi baccin duk abincin dake cikin gidan ya cinye anma baiji hanklinsa ya kwanta ba bare kuma ya samu nitsuwa, duk ya rasa abunda yake damunshi aransa ga danbanzan kewar matarsa khadijatu dayake tafasashi taciki. Yayita tsammanin wani daga cikin yayansa zai zago yazo ya bashi hkri ya lallasheshi musmmn ma babban dansa kazim dayake sunfi shakuwa amma sai shiru ko kiransa awaya babu wanda yay... Gashi dama Sune suke daukar duk wani nauyin financial needs dinsa dik sai yaji hanklinsa ya mugun tashi dan idan sukace shine zai nemo kudi yay rayuwarsa shikadai shikansa yasan bazaiyi lasting ba sabida jikinshi yafarayin nauyi sosai. Duk fushi da baqinciki ya cika masa zucya har Tambayar kansa yakeyi shin laifine dan ya kara Aure? A Da can dai yanata daukar khadijatu a matsayin wata mutuniyar kirki ce to gashi yau tazo ta rabashi da yayansa duka he is now left alone nd rejected. Tunaninsa duk ya rikice akan hjy khadijatu,Abun sosai yafara damun zuciyarsa, ta yaya za'ayi ace yaransa kaf sun zabe khadijatu sun zubardashi batare da jin tausayinsa ba,was he really a bad father to them?bayan yasan ayau inya saki khadijatu alakarta da su ya kare kenan har abada Amma shikuma fa jininshi ne ajikinsu babu yadda suka iya dashi. Tunda ya zauna a falonsa babu abunda yake tafarfasa masa ransa kamr kishin yadda khadijatu ta kwace masa matsayinsa awajen yayansa da kuma bakin cikin yayansa da suka gujeshi suke tare da ita. Tsabar damuwa yauko maganin hawan jininshi baisha ba, Gashi ya cinye komi na abinci dake gidan yunwa na cin jikinshi bana wasa ba. Sai can yay deciding ya kira sistersa ramatou Tana daukar wayan suka gaisa babu bata lokaci yace "temi im soo hungry i need food babu wanda zai bani abinci U need to bring food for me yanzu yanzu. Da mamaki a muryanta tace" brother bello meya faru kake jin yunwa haka ita kafayat din fa?i Tsaki mai tsayi yaja tare da balbaleta da masifa wanda yasaka taji duk ta rude tana katse wayar tay gudu taje ta same anty mojushola . Anty moju akwai matsala Da kyar Anty mojun ta dagokai ta kalleta sabida tunanin dayay mata yawa duk jikinta yay nauyi..muryanta kasa kasa tace Ramouto matsala na nawa kuma Abubuwan dake faruwa damu a familyn nan bai isheki matsala ba?Bello's children has kicked him out of the big jimada mansion khadijatu ta riga ta gama da mu oooooo tana fada ta fashe da kuka sosai Waje anty ramatou ta nema ta zauna snn tace Haba Anty mojushola wai haryaushe ne zaki dena kuka akan wancan muguwar matarce ehhh kina kallo fa tasaka yar uwarta tazo ta saka hajy fatihat a police station anci mutuncinsu upon all the juju da masifar da haj fatihat take dashi,ko kina so ne muma ta saka a kulle mu? Ahhhh Me i cannot go to prison ooo. Anty moju kibar maganan khadijatu for now, atleast lest think about brother bello, he need our help now. Kinsan mune muka sakashi acikin wann problem din da family so we cant abandon him now E pele o anty, sorry pls, nasan abunda zafi but u have to calm down Ta fada acikin sigar lallashi. Numfashi mai nauyi anty Mojushola ta sauke cikin share hawayenta da suke zubo mata muryanta a dishe tsabar damuwa ta kyabe bqki tace.."menene yake faruwa da bello meyace maki? Yace min yana jin yunwa wai he needs food now. But He sound angry and desperate.. Anty moju tace ba yunwa bane is frustration,matar nan khadijat tay amfani da yaransa duka sun saka ma bello bakinciki, she is soo wicked ..It seems like itama tagama shirinta akanmu ne so when we strike her da tunanin zamu ladabtar da ita then tay amfani da yaran bello dan ta cusa mana bakinciki. Dagangan ta kwace mansion din sabida tana so ta zamo oga pata pata acikin wancn babban gida.. Jiki a mugun sanyaye anty ramatou tace"Yes oo anty moju, nima haka nayi tunani it seems like ta riga tay planning komi bamu ko lura ba Tay mana wayo ne sosai. Tasan Brother Bello bazai ji dadin rayuwarshi idan yaranshi duka suka juya masa baya shiyasa tayi ma yaranshi asiri suka dawo sunajin magananta itakadai. Tsabar bakinciki anty moju batace komi ba Sai can data sauke nannauyar ajiyar zucya snn tace kije ki dubashi lets hear what the problem is. Tace okay bari naje na dauko masa abinci natafi masa da shi. Daga nan ta mike ta shiga dakinta ta dauko hijab sann tazo ta debe tuwon semo da sukayi da miyar vegetable ta saka a cooler ta kama hanyar gidan nashi dashi. Tana isa gidan ta sameshi a a falonsa ya kwanta kamar wanda ruwa ya kwaso sa ko motsi baison yi tsabar yunwa data nakasa shi. Duk wata tambayar da anty ramotou ta jefa masa bai amsa ba harsaida yacinye abincin tasss yaji dadai ajikinshi kafin nan Yace kafayat tay fushi ta gudu tabarni tace ita sabon mansion takeso, and i cant afford it now ooo.. kinga abinda ya faru dani baiyi kyau ba, none of my children call me haryanzu. They have abandone me. Anty ramatou taace Brother bello yaranka fa basuda laifi..laifin duka na wancan matar kace khadijat..that woman is evil. Batason kwata kwata kayi rayuwa mai kyau mai dadi shiyasa take son ta raba aurenka da kafayat tun yanzu.. But brother bello, bai kamata ka kyaleta bafa, yaran nan ba nata bane nakane besides she is not even deir real mother ita barauniyace she stole ur children ta mallake su, kuma tazo tasaka kana shan wahala..yakamata ka tashi tsaye ka kwaco yaranka awajen matan nan fa brother. Ransa a dagule Yace but how?Khadijat tana bori akan nayi aure na aure kafayat batare da sanninta ba kuma ranar saida nace muku zan gaya mata komi kafin ayi auren nan amma kukace min a'a bata isa ba,toh yanzu gashi bata fahimce ni ba tana ta fushi, yarana ma basu fahince ni. Me zanyi musu? I cant beg them oo. Nina haifesu yau ko mutuwa zanyi acikin talauci bazanje na rokesu ba. Tace Ehrrn brother nasan laifin mune bamuyo planing komi dakyau ba amma ai abunda ya faru ya riga ya faru, pls let it go..yanzu dolene ne mu hada kai anemo solution me kake ganin zamuyi Yace babu, nima bansani ba. Kafayat tana gidansu tace min bazata dawo ba saidan nakaita mansion nikuma bazanje can na rokesu ba fa. shiru tay nadan wani lokci sai can kafin nan tace masa babu komi, zanje na samu anty moju..komi zai daidaita. Bayan tafiyarta direct taje ta samu anty mojushola suka tattauna Nan suka amince akan zasujesu lallabo kafayat ta dawo domin tana kulawa da dan uwansu kafin man su samo mafita. Ata fannin su hjy fatihat dinma kusan abunda yake gabansu kenan neman mafita tanayi tana hadawa da jinyar yarta harta samu tafara takawa sosai.. Duk wani magiya da kiraye kirayen da su anty moju sukadinga musu basuyi responding ba. Damuwa yay ma Kafayat yawa saita fara tuburewa tace sam saidai akashe auren, mahaifyarta kuma tace sam yanzu ne ma zasu fara buga wasarsu akan familyn jimada dan bazaiyu amusu two zero ba..kullum takan dauke kafayat daddare suje wajen goddess neman mafita amma haryau dai shiru goddess batace musu komi ba tukuna. Gasu anty ramotu sun matsa akan lallai saidai kafayat tay hakuri ta dawo amma abun duk yaci tura, karshe dai haka suka dawo ciyar da dan uwansu dakansu wata rana ma agidan nasu yake kwana washe gari ya dawo gidansa ya zauna shikadai. Haka rayuwar ta kasance ata kowani fanni anata gwarwmayan rayuwa cikin sabuwar yanayi mai wuyar fassarawa datake bibiyar rayuwarsu dana familynsu. Bayan sati daya jikin hjy khadijatu yaki saketa kullum tanacikin bakincikin ganin yadda rayuwa yake kkrin sauyawa acikin familynta Babu zaman lpya sam yaranta duk suna cikin damuwa da rashin nitsuwa akanta ita da mahaifinsu. Ga brothr kazim yaki komawa bakin aikinsa a U.S yazauna anan yana kulawa da ita, gani take kamar rayuwar yaransu zai iya shigewa cikin matsala akan matsalar aurensu sosai anan gaba. Ta duba taga yadda Ahmed yaki sam ya kula danashi auren. Ta dade da sanin cewa duk wani muzguwan da suke wa adiaha dashi da yar uwarsa zainab sunayi saboda takaici da fushi da sukeji akan auren nan nasu dasuke zargin shine ya jawo musu komi. Tay iya bakin kkrinta danta fahimtar da yaranta cewa duk abinda ya faru dasu na auren nan qaddara ne amma dukansu sunki su fahimce ta. Rashin kwanciyar hanklin datake samu idan tagansu ahaka suna zama cikin takaici da fushi yasa jikinta yakiyin sauki sam, yar uwarta hajy maimunatu adan dole ta aiko akazo aka dauketa aka kaita garin katsina dan taje ta samu nitsuwa acikin zuciyarta sosai kafin nan ta dawo. Bayan tafiyar ta katsina haka komi ya tabarbare acikin gidan nasu. Adiaha ta zamo tamkar Yar aikinsu dan izuwa yanzu itace take yin komi harda yin musu wankin kayan makarantan yara wanke wanke ga goge ga kuma maganan banza da habaici. Yaransu suna yawan embrassing dinta da silly questions akan personal issures dinta wanda abakin iyayensu sukeji idan suna gulmanta. Sai kaji yaro yana tambayarta meyasa bata kiran iyayenta awaya ko suna tambayarta ko meyasa ta dawo tana sallah yanzu..duk saita rasa me zatace musu wani bin saidai tay murmushi tay shiru. Duk da haka iyayen ma basu kyaleta ba suna kan mata gori akan kayan sawa da bata dashi sai suce mata kullum tana memeci intasaka kaya ta fito saitaji anace ma kayan nata uniform. Duk abun duniya yabi ya dameta ga yawan aiki datakeyi kamr jaka bata samun hutu,tay musu na safe na rana da na dare amma babu maice mata sannu bare madallah. Lokci guda ta dawo abun tausayi duk batajin kanta daidai. Walakanci da rashin kulawar da AHMED yake baiwa aurensun kuwa akullum karuwa yakeyi ba raguwa ba. Tunda mahaifyarsa ta bar gidan yafara sauke dukan fushinsa akanta Magana mai dadi baya giftwa tsakaninsu sai baqar magana musammn ma idan ace sister zainab tazo haka zasu hadu mata suta ce mata itace ta jawo musu duk wann matsalar da ke faruwa afamilynsu. Lokaci guda adiaha ta zube, idanuwanta suka shige ciki tsabar damuwa..... [6/7, 8:43 PM] SURAYYAHMS: Sati guda da sukaci acikin wann yanayi Adiaha bakaramin garuwa tay ba duk sai taga kamr hade mata kai sukayi gabaki dayansu agidan sunacin ubanta babu gaira babu dalili. Inhar kaga tana dan murmushi to hjy khadijatu ne ta kira awaya aka bata suka dan gaisa taji lpyarta amma bayan nan batada wani katabus. Anty adizat da nurat sun gama raina ma ajinta wayo kullum nuna mata suke karara cewa su ba sa'ointa bane ata kota wani fanni. Ahmed da yar uwansa kuwa har tsoronsu tafara ji agidan sabida tsabar masifarsu dan abu kadan zata musu sumaidashi babba. wani bin Abokin Ahmed Banji shine kawai yake dan kiranta ya debe mata kewa yanamai gaya mata maganganu masu kyau akan Ahmed dan ya kara mata karfin gwiwa akan aurenta, sumtimes haka zaita lallabata da wayo dan tay hakuri dashi. Ita kuma babu wayo sam daga taga banji ya kira saitahau fayyace masa duk abunda yake faruwa tsakaninta da Ahmed batada sirri ko kadan dan haka bata boye mashi komi harda yadda takeji ajikinta da bata tare dashi kowani dare. Shikuwa banji badan hakan yake kiranta ba, yakan kirane dan ya rage mata zafin wann burden na wahala da abokinsa yake cusa mata by encouraging her akanta kara hakuri amma kuma daga yafara mata magana cikin salon lallami da nuna mata tausayawa sai ta sako mashi emotions dinta nan da nan sai kaga ta hau gaya masa komi da komi babu sakayawa She even told him dat mijinta Ahmed bai taba kwanciya akan gado tare da ita ba. Da yadda take ji na bukatar hakan atsakaninsu. Kusan duk sanda ya kirata sugaisa sai ta kawo mashi complain na cewa Ahmed bai taba kwana da ita ba and she want to feel like a woman acikin gidansa. Banji Yaki sam ya gaya ma Ahmed hakan a fili saidai kaga yana cusa masa ra'ayin hakan cikin salo, amma the more yana fada masa the more Ahmed yana nuna masa cewa shi bazai kwanta da ita yanzu ba sabida baijin sha'awar komi gameda aurensu yanzu snn baison yay forcing din kanshi akanta cos bayason yay wasa da feelings dinta akaro na biyu. Akaro Nafarkon ma nadamarsa yakeyi aransa bana wasa ba dan yayi danasanin aurenta aransa yafi sau a kirga. Duk wa'azinsu haka suka gaji suka kyaleshi. Adiaha kuma ta sako Banji agaba da complain akan hakan, daya rage kirarta awaya sai ita ta fara damun shi wani bin ma yana kwance da budurwansa cikin dare zata fara kirarshi kuma kulllum dai maganan kenan. Da Banji yaga bazai iya danne zancen ba haka ya tsare Ahmed da maganan ya fito masa fili yagaya masa abunda Adiaha take ciki, nqn sukayi ma junansu kacaca suka bata har suka dena magana da junansu na yan kwanaki akanta. Ranar da yafara sanin cewa tanakai maganan sa wajen abokinsa banji abun bai wani damesa sosai ba amma datacigaba da kai korafi akansa like evry bit of abunda yake faruwa atsakninsu bakaramin damunshi abun yazo yafarayi ba Ranar Haka kawai Ya kwace wayarta snn yay mata warning akan yawan alaqarta da banji. Bata daddara ba bayan kwana biyu bayan sun shirya kenan sukazo gidanta ranar juma'a da shi da Bankole da banji din sunzo gaisheta sama sama as per abokan mijinta sai suka kawo mata tsaraba na abubuwan tabawa masu yawa da tsada a manya manyan ledoji. Taji dadi sosai dan tun zuwanta gidan Haryau Ahmed bai taba siya mata komi dan taji dadi kona kashe kwadayi ba. Bayan Sun kammala hirarsu lpya lpya sun tashi zasu tafi kenan taje ta tsare banji agefe, just to thank him for the gifts and also ta gaya masa cewa Ahmed ne ya kwace mata yawa yace tadena yawan alaqa da shi. Shikuwa banji bai wani nuna mata komi ba kawai ya bata hakuri yace zai saka Ahmed ya maida mata wayarta ko ma ya saya mata wani sabon wayan tana ta murna ta koma daki duk Ahmed yana lura da ita amma baice mata komi ba. Saida suka bar gidan washe gari yana office sai ga banji ya shigo fuskarsa a daure. Nan ya tsaresa da maganan yake tuhumarsa akan maganan kwace mata waya da hanata mu'amala dashi yay. He mistook dat as mistrust sai ransa yay mummunan baci da Ahmed yay masa hakan Ran Ahmed bai taba konuwa kamar na ranan ba musmn da Banji ya hau gaya masa baqar magana har yanace masa he is traumatising his wife kuma hakan zai iya sakawa tafara jin sha'awar kulla alaqar da bai dace ba da wasu majazen awaje. Ya masa gori Yace masa matarsa bata iya rike sirrin kanta ba,snn shi babban abokinsa ne na kud da kud shiyasa yayita ignoring dinta amma idan wani namijine saidai yay amfani da wann daman su kulla wata alaka da ita na daban wanda bai dace ba. Banji yay fushi yace tunda hakane shi yama cire hannunshi akansu suje can sukarata dashi da matarsa bazai kara zuwa ma gidansun ba. Ahmed baice komi ba ya dinga bashi hakuri dan su rabu lpya amma aranshi sam baiji dadi ba sam musmmn da Adiaha tamaida maganansa na hanata magana da banji awayan ya dawo musu kamar wani abin rashin yarda da munarfuci a tsakaninsu ba. Sai tun alokacin zuciyarsa tahau tafasa taki yin sanyi sam yanajin kamar inya kamata a hannunshi yau bazatayi numfashii ba. Daurewa kawai yay yazauna a office dinshi yau, dan baison yaje gidan ya sameta a lokcin da zuciyarsa tadau zafi, bayason yay mata abunda zai zamo musu nadama dukansu anan gaba. Sai can Da yamma ya dawo gidan fuskarsa a mugun daure yau kwata kwata bata gane yanayinsa ba. Ita harta manta da cewa jiya ta fadawa banji komi, a tunanin ta kawai banji zaice ma Ahmed ne ya siya mata sabon waya ko ya bata wayarta batasan abun yay ma banji ciwo aransa dayaji tace akansa Ahmed ya kwace mata waya ya kuma datse alakarsu ba. A matsayin nuna rashin yadda banji ya aje hakan aransa, shikuma Ahmed yay hakan ne sabida baiyajin dadin yadda take yaɗa sirrinsa awaje. He despise it, shikansa bakomi ne yake fadawa abokansa ba amma alkci guda ita tagayawa banji komi da komi.. Yanayin yadda ya daure mata fuska a gidan ya saka ta fara shan jinin jikinta akansa ganin bai kulata ba kuma yau baije ko ina ba har bayan sallah ishai yana cikin dakinsa yana kwance. Can cikin dare tana bacci taji an jawota kasa an yarfata akasa saida ta tashi a firgice batare da ta shirya ma hakan ba. Tunda ta ga Ahmed acikin dakin cikin dare gabanta yahau faduwa dan tasan tabbas akwai mummunan matsala yau Fuskarsa a daure Yafara tambayarta iya sirrikan shi da take gayawa banji tana bashi amsa ,nan ya zage ya mata zagin kare dangi zagin dayasan zai mata ciwo aranta..yace mata tana da son kanta dayawa, dat she is demanding too much from him bayan tasan ta wargaza masa iyayensa tana son kuma ta kara wargaza tsakaninsa da abokinsa banji. Acikin wann daren saida Adiaha taga salon tijara da rashin mutuncin da bata taba gani arayuwarta ba, bayan tsawa daya dinga daka mata, ga zagi, ya shakure mata wuya kamar zai kasheta ya tsorata ta sosai, yace mata duk sanda ta kara kai maganansa wajen wani ko ba abokansa ba wallh saiya saketa saki uku saidai intaje ta kashe kanta awani waje. tay ta kuka kmr ranta zai fice tana rokonshi gafara amma kamar bayajinta, Haka Yaje ya dauko wayarta ya wurga mata yace mata gashi ta kira duk wanda taga dama amma tasani ranar da wani ya kara masa magana akanta ranar zai mata dukan tsiya snn zai saketa saki uku snn ya koreta agidansa. Cikin dare sukayi case din wajajen karfe 1 na dare, bayan yaci mata mutunci sosai haka ya korota waje ya turata akasa cikin fushi haka ta kwana awajen tana kuka abakin kofar shashensu acikin duhu da sanyi. Washe gari bata tashi farkawa ba sai agdon asibiti an daura mata drip a hannunta ahankli ta bude lumsashun idanunta tana kallon wajen dayake mata dishi dishi. Ajiyan Zazzabi mai zafi ne ya rufeta ta suma, Ahmed din ma baisan hakan ya faru ba dan da asubah ya shirya ya fito ko kallonta awajen data dukunkune baiyi ba haka yazo ya wuceta ya dauki motarsa ya wuce garin katsina wajen mahaifiyarsa. Da safe Mai gadi ne yazo ya sameta awajen a sume shine ya kira anty nurat ita kuma ta kirawo sister zainab tazo suka kaita asibiti aka bata gado. Anty nurat duk ta dauka ko ciki ne, sister zainab kuwa tasan ba hakan bane, duk dai jira suke ta farfado ta gaya musu abunda ya sameta ta suma. Farkawan ta keda wuya tana bude idanuwanta hawaye masu sanyi suka soma saukowa daga cikin idanuwanta. She was feeling very very remoserful dan tasan tay kuskure sosai data hada Ahmed fada da abokinsa Banji tun bai gama hucewa akan abunda aurensu ya jawo kafayat tay ma iyayensa ba. Acikin zagin dayay mata jiyanne ta dada fahintar cewa koma meya faru atsakaninsu jiyan duk laifinta ne, dan bai dace tana matar aure ace tana daukar dukkan sirrikanta tana gayawa wani namijin awaje ba. Abunda yasa ta karajin babu dadi aranta shine rashin gayawa Ahmed bukatarta datay tun farko,she was scared of mood dinsa na rashin nuna mata kulawa lately shiyasa bata tabajin zata iya gaya masa cewa tana bukatar ya bata hakkinta na aure ba,hakama batun kayan sawa bata taba gaya masa cewa tana bukatarsu baki da baki ba,dan duk a tunaninta tabari akan cewa shine zai kawo ya bata dukkn wayann abubuwan batare da sai tambayeshi ba. Saida hakan yazo ya faru jiyan kuma saita fara tunowa da yadda banji yake yawan cemata tay hakuri tadan yiwa Ahmed din uzuri izuwa lokcin da family problems dinsa zai dan ragu, duk ita alkcin bata fahimce hakan dakyau ba, she was just soo desperate, ta kasa iya yin hakuri sabida damuwa da wahala yana yin ma zcyarta yawa tanason itama taga mijinta yana kulawa da ita kamar sauran mata. Adacan Tay tunanin cewa alaqarta da banji zai taimaka mata wajen samun kan Ahmed cikin sauki batasan da cewa dada kwaba makanta lamarin tay ba. Duk gulman Anty nurat haka tay ta gama Batare da Adiaha ta gaya musu asalin abunda ya faru da ita ba, itakanta tasha mamakinta ayau dataga wai zuciyarta ya denajin sha'awar yin maganan Ahmed da kowa. Bayan dan wani lokci zazzabin nata ya sauka aka sallamesu suka koma gida, sister zainab ce ta kaita harsashenta ta zaunar da ita ta kawo mata abinci tadanci. Sosai tafara fahimtar matsalar Adiaha tun bayan data kikkira wayar Ahmed din tun a asibiti taji wayar nasa kashe bata ji kuma Adiahan tay magana sosai akansa ba saidai tay ta zubda musu hawaye..tun a asibitin take tajin tausayinta dan tasan is not easy ace a farkon aurenka mijinka yay ignoring dinka haka. Da can tay niyyar ta sauko tajawota ajiki ta rarrasheta taji asalin matsalarta daga bisani kuma saita fasa data tuna cewa adalilinta ne kafayat ta aure musu ubansu. Bayan Adiaha taci abinci tadan samu karfin jiki sai tafara mata surutu acikin salon masifa tanamai bata shawara acikin salon hannunka mai sanda. Acikin magangunta take cewa Adiaha bazata taba samun kan Ahmed ayanzu ba face harsai matsalolin dake gabansa sunkau cos Ahmed is still feeling guilty akan halin da mahafyarsa take ciki ayanzu...All she need to do is to stay patience bawai tana damunsa ba. Adiaha ta lumshe ido tana hawaye duk dama tana fahimtar abunda take gaya mata acikin salo amma abunsun na damunta aranta itama. Its like nobody care about her own feelings Bayan ta gama mata nasihan cikin mita ta kama hanyarta ta tafi gidan mijinta ta kyaleta ita kadai asashenta tana zaune tana kuka.. Duk sai taji duniyar yay mata daci, zuciyarta na mata kuna dan kuwa tana bala'in son Ahmed dinta,fushinsa da bacin ransa tamkar garwashin wutane ajikinta dayake konata akowani lokci. Bakaramin shiga cikin damuwa yau tayi ba har yamma yay bata tabuka komi ba, su anty adizat ne ma suka zo suka dan dubata sama sama da yaranta suka tafi daga nan babu wanda ya sake dawowa sashenta ya dubata. Yayunsa mazan dama bakasafai ake ganinsu ba,brother kazim already ya tafi lagos yin wani business meeting tun bayan tafiyar hjya khadijatu katsina hutu lastweek. Brother hamzat kuma bai fiye samun zama sosai ba saida daddare inya dawo. Cikin dare Adiaha ta kasa bacci sai kuka tanason koda sau dayane Ahmed ya bude wayarshi koda zata bashi hakuri taji sanyi... Tay nadamar kulla alakar datay da Banji har washe tanakwance akan gadon ta tana zubda hawayen danasani musammn ma dataga Ahmed bai kwana agidan yau ba. Gashi tana farkawa sassafe anty adizat ta aiko sulu yazo ya gaya mata cewa wai idan ta samu sauki tafito tay musu abincin safe. Hakanan ta daddafe tay wanka ta fito ta yi aikin gidan kamr yadda ta saba dik bata jin dadi ajikinta sosai. Fanninsu su kafayat kuwa acikin satin nan daya wuce banda yawan zuwa gidan goddess babu abunda sukeyi da mahaifyarta, hardai tazo ta kulasu ta gaya musu abinda zasuyi domin kominsu ya dawo daidai. Duk matsinsu anty mojushola akan zancen bikon kafayat haka hjy fatihat taki sam ta amince musu akan kafayat ta dawo, ja musu aji ta dingayi harsai da ta kammala shiryata tsaf da maganin da suka karbo. Ranar lahadi ranar ne Ahmed ya je katsina wajen mahaifyarsa, at same time aranar aka dawo da kafayat gidan alaji bello aka sasantasu. Hjy fatihat kafin ta tafi saida ta jadaddawa kafayat dokokin da zatabi dan su cimma burinsu akansu. Tana son ace kafayat ta samu cikin alaji bello akan lokaci sabida ta samu daman da zata walakanta kowa da kowa acikin salo,sosai ta gyara kafayat ta mata guzurin maganin mata sann ta zage ta koya mata yadda zatana gamsar dashi. Kafayat duk batason hakan aranta amma tunda goddes ta gaya mata cewa zata iya raba auren AHMED intana gidan shikenan taji aranta zata iyayin komi kodan su taru suyi asarar rayuwarsun atare. Yau tunda ta shafa wani kwalli a idanunta ta kalle alaji bello dashi shikenan kuma ta samu daman yin masa duk abunda taga dama, intace masa tashi sai taga ya tashi, zauna saitaga ya zauna, da daddare haka ta bashi abinci mai barbaden garin magani sukayi sex ta gamsar dashi sosai yaji dadi yay mata irin tarairayar datake so din abaya duk dama ba nashi takeso... Daga nan shikenan ta fara samun gangararsa tafara gaya masa cewa lallai saidai ya roke yaransa amaidata sabuwar gidan inhar yanason sucigaba da zama a amtsayin miji da mata cikin kwanciyar hankli. Ahmed kuwa tunda ya isa katsina duk wata damuwarsa da fushinsa sanda yakau sabida yadda yaje yaga mahaifiyarsa ta canja ta warware tay bulbul tana fara'a kamar ba ita ba. Hutun sati daya datay anan din babu kowa agefenta sai masu aiki, hakan yasaka mind dinta ya samu cikakken hutu da nitsuwa tareda kwanciyar hankli shikuma sai ya boye mata damuwarsa. Kwana biyu yay mata suna dan waya da sauran yan uwansa har suka fara maganan zancen dawowarta Abuja sai Brother kazim yace zai taho ta katsinan zaizo ya samesu saisu taho tare. Ahmed was busy having a good time tareda mahaifayrsa dan yana samun nitsuwa in yaganta acikin kwancyar hankli, abudayane mamansan tay noticing daga yanayinshi dataga kamar baya kirar matarsa bare kuma yamata magananta. Kusan tunda yazo gidan kullum saita tambayesa lpyar Adiaha saidai yace mata lpyarta kalau tana tare da su anty nurat agida daga nan bazai kara ce mata komi ba. Jikintane yafara bata wani abu game da zaman auren dantan. bayan kwana uku ana washe gari zasu baro katsina su dawo Abuja Da safe haka tana zauna abakin gadonta tana waya suna yar doguwar hirarsu da suka saba da yar uwarta hjy maimunatu awaya nan take gaya mata abunda take lura da Ahmed a kwanan nan. Tausayi Adiaha take bata tun datasan dacewa ta rabu da komi nata ne akan danta Ahmed. Hjy maimunatu kuwa abun bai wani dameta ba sabida bata kaunar duk wasu tarukucen kabila aganinta ko Adiahn ma inta samu waje zatazo ta fandare. Acikin yanayin damuwa da halin dan nata Tace Adda karki wanisha bakin Ahmed dayawa, wani bin shima halayyar ubansa yananan ajikinshi suna da son kansu idan mace ta nuna tana sonsu sosai sukan nuna cewa basusn darajarta ba..yarinyar nan ta rabu da komi nata ne dan tana sonshi amma tunda yazo wajena yau kwanansa uku kenan amma bantaba ganin ya kirata awaya sunyi magana ko sau daya ba. Hjy maimunatu tace kedai karki tsawwala masa tunda dai matarsa ce. Kibari inkin koma gidan saiki bincike meyene matsalar. Sann kuma karki manta sa abubuwan da muka shirya nidake. Tace toh Adda in sha Allahu bazan mance ba zan kuma shiryawa tarbanku dake yasrah. Ahaka suka kare wayar. Washe gari around 10 am brother kazim yazo katsinan ya samesu suka shirya a nitse suka sissiyo tsaraban da zasukawo ma kowa Sai can da yamma suka biyo jirgi su ukunsu suka dawo Abuja. Acikin kwanaki ukun nan lokcin Adiaha duk ta galabaice ta shiga damuwa sosai tun ba'a ganewa har aka fara ganewa sosai. Saiyau da safe ta samu karfin gwiwar turawa banji tex message ta bashi hakuri tareda fayyace masa cewa laifintane bana Ahmed ba. Duk ta gwada masa cewa tay nadamar daurawa Ahmed wani sabuwar pressure akansa bayan ga yanayin yadda iyayensa suke ciki, ga zafin betrayl din da kafayat tay masa snn at same time yana tare da kunci da damuwar cewa mahaifyarsa batajin dadin jikinta sabida abinda aurensa ya jawo ma nata auren. Koda banji ya karanta text din nata shikansa aransa baiji dadi ba, musmmn ma datace masa sai yanzu ta fahimce duk abubuwan dayake gaya mata nacewa akan ta kara hakuri da Ahmed izuwa lokcin da komi zai dan lafa masa. Baice mata komi ba snn baiyi mata reply ba, tun ranar da suka bata da Ahmed bai kirashi ba saiyau, normally suka gaisa yanemi su hadu saiyake ce masa yaje katsina amma zuwa ajima zai dawo zasu iya haduwa agidansa da daddare. Adiaha batama san yaune Ahmed zai dawo ba kawai ganinsa tay dataje cikin main house gaisheda hajiya khadijatu data dawo. Kallon da hajy khadijatu ta dinga mata haryasa taji tana tsarguwa dan ita kanta batasan da cewa ta zabge sosai ba. Duk kowa saida aka bashi tsarabarsa. Bayan dan wani lokci suka watse a sashen hajiya khadijatu kowa ya tafi bangarensa da mijinsa da yaransa. Itakam Ko kulata AHMED baiyi ba dan ko gaisuwarta bai amsa ba, suna komawa sashensu ya shige dakinsa ya kulle kofar ya fada wanka ya sauya kaya, kafinn ta hankara harya sace jiki ya fita batare da sanninta ba. Duk dama bata shirya ba Amma taci alwashin yau komin dare saita bashi hakuri.. Bayan sallan ishai acan waje suka hadu da abokinshi banji suka yi magana ta fahinta snn suka shirya kansu cikin dan kankanin lokci. Banji yace masa yy hkra bawai yana shiga hidimar iyalinsa bane, kawai tausayin Adiaha ne yake rufe masa ido musmmn idan ya tuna yadda ta rabu da komi nata tazo tana zaman aure dominshi. Ahmed baice komi ba kawai ya nuna masa ya fahimce komi kuma bason ranshi yake ignoring dinta ba kawai damuwane yake masa yawa akansa. Ahaka suka bar maganan ya wuce tsakaninsu suka cigaba da wani hirar na daban wanda bai shafe rayuwar familynsu ba. Kafin nan a fannin Kafayat duniya sosai take kaimata dataga cewa tunda ta dawo gidan alaji bello yay sanyi ya dawo sai yadda tayi dashi. Gashi yanzu tasha gyara dn irin maganin mata mai asirin nan suka siya take amfani dashi. Acikin kwana ukun nan saida ta dedeta masa hankli tace masa sam saidai kawai yasan yadda zaiyi su koma sabuwar gida.. Yau alaji bello baima iya kwana acikin gidansa ba, tsabar masifa da takuri irinna kafayat haka ya koma wajensu anty mojushola ya zauna musu zaman diris yace saidai suje su roka masa yayansa amaidashi da kafayat sabon gida. Anty moju tay tunanin duniyan nan bata samu mafita ba sabida suna mutuwar jin tsoron taba hjy khadjitu kar yar uwanta hjya maimunatu Tazo ta kullesu. Tana cikin wann damuwar ne saiga wata kawarta ta buga mata waya, nan suka tattauna tace mata tasha kuruminta ita tana da hanyar da zata saka alaji bello ya koma gidan yayansa da matarsa kafayat basai ma anroke kowa ba saida suka tsara faruwar hakan sann hanklin Alaji bello ya dawo jikinshi ya saamu ya koma gidansa acikin kwnciyar hankli Anan kuma Adiaha tay ta jiran shigowar Ahmed waidan ta bashi hakuri babu irin kalmomin da bata nemo masu dadi dan ta bashi hakuri dasu ba amma haka taji shiru bai dawo gidan ba har dare yay nisa. Gashi tanajin mugun tsoron kiran lambar banji Haka tay ta jeka ka dawo a dakinta ko bacci bata samu damanyi ba bata sani ba shi yana can a kwance acikin motarshi acikin gidan yanata bacci hanklinshi akwance. [6/8, 6:57 PM] SURAYYAHMS: Washe gari da sassafe harsai bayan da aka idar da sallahn safiya a masjid kafin nan Ahmed ya dawo cikin bangaren sa, wayarsa ne ahannun shi yana tafiya yana latsawa acikin nitsuwa. lokcin Adiaha ta fito kenan daga dakinta sanye da bakin hijabinta dan daidai idanuwanta duk a kumbure sabida rashin baccin da bata samu kwana biyu, sauri take zataje kitchen tayi musu breakfast taci karo da inuwarsa abakin kofar. Tsayuwar cak tay jin gabanta yayi mummunn fadi da suka hade ido waje guda dashi cikin sauri ta sauke kanta kasa muryanta na rawa rawa tace gu..gud..good morning hubby.."Ka tashi lpya? Da har kamar bazai amsata ba, ya hade ransa, muryansa ciki ciki yace lpya snn ya wuceta ya wuce dakinsa direct ya kulle kofarsa ta ciki. Bata motsa ba ta tsaya tana bin kofar da kallo jin ta kasa yin gaba ta kasa yin baya, wani zuciyar ne yace mata tabishi taje ta kwankwasa masa kofa koda zai bude mata suyi magana wani kuma yace mata ta kara da gaba kawai taje tay aikinta dan tasan yau din nan da kusan kowa yake gida idan ta kwafsa wajen kammala musu breakfast akan lokci zatasha surutu bana wasa awajen sister zainab ba dan tana da tabbacin cewa zata iya zuwa gidan da sassafe tunda jiya batazo ba da akace hjya khadijatu ta dawo daga katsina. Da wann tunanin ta wuce kitchen taje ta fara wanke wanke wanda zata markada tay musu kosai da kunun kamu, snn tana son ta soya kwai da dankali da souce din naman kaza. Dake yau din kusan kowa yana gida tadan dauki lokaci wajen shirya komi. Hajya khdijatu ta idar da sallah kenan tadan kwanta taji wayarta yana ringing abazata, inbanda babban dadarta babu wanda yake kirarta da sassafe dan haka da fara'arta ta dauki wayar sai taga unknown caller ne. Tana daukawa sai taji muryoyin mata dayawa anata hayaniya sosai batajin me ake cewa Karshe katse wayar tay abinta ta mance dashi musammn ma dataga ba asake kirantan ba, wanka tafada tafito ta sanya wani hadadden gown na egypt fari da mayafinsa bakaramin kyau yay mata ba. Asalin main falon gidan tafito ta zauna dan tasan bada jimawa ba kowa zaizo da iyalansa domin sumata gaisuwar safiya. Lokcin karfe bakwai na safiya ne kacal Coffe ta hado makanta tazauna akan kujera tana sha tanamai kallon tashan CNN lokcin anakan haska labarai. Bata wani jima da zama awajen ba tafara jin Hayaniya mai yawa ata waje, da har ta basar amma daga baya dataji hayaniyar yafarayin uawa yasaka dan dole tabar abinda takeyi ta kama hanyar waje domin dubawa. Tun tana fitowa take jin kwalalan sunanta kamr a iska sautin muryoyin matane agidan nasu suna ta hargagi, hakan yasaka kirjinta yafara bugawa da sauri da sauri. Kusan ma a lokci guda suka fito tareda su brother kazim da hamzat Da dukan matayensu har yayansu saboda hayaniyar yay yawa sosai. Dukkansu a rude suka tsaya suna kallon ikon Allah dake wakana agabansu. Gani kawai sukayi dattijan mata da tsoffi na tururuwa izuwa cikin gidansun sai rigima suke kanyi da masu gadinsu harsanda suka samu aka kyalesu suka samu karasowa ciki ciki. Hajiya khadijatu tana tsaye tare da dukkan familynta sunata kallon ikon Allah ganin dukkan matan illesha women association na kungiyar su anty mojushola sunyi musu layi acikin gida sunzo suna zanga zanga atsakar gidansun da sunan hajiya khadijatu. Wasunsu sun riko roban jan penti wasu sun debo toka, sunzone zasuyi mata zanga zanga na cin mutunci da tuhumar cewa ta kwacewa alaji bello yayansa da gidansa snn ta koreshi agidan ta hanyar amfani da yayan cikinsa. Acewarsu Sunxo ne su tsaya ma gaskiya. Brother kazim tuni ransa yariga ya baci sabida yadda suka shigo musu gidansu gatsau suna budewa kowa ido suna buga kirji suna nuna cewa suyan al'ada ne kuma sunsan doka.. Anacikin hayaniyar tsabar iya kada gurmi anty nurat tay maza ta turawa sister zainab tex message na abunda yake faruwa. Matan sai masifa sukeyi suna korafe korafe Acewarsu bazasu tsaya suna kallon mace kwara daya kamarta tazo cikin kabilarsu na yoruba snn ta kwace ma babban magidanci dan uwansu yayansa da jikokinsa da kuma gidansa ba. Hajya khadijatu batace musu uffan ba itadai tay shirune tana sauraransu danko motsawa daga inda take batayi ba. Brother hamzat da su anty adizat sukam sunriga sun fahimce cewa su anty mojushola ne suka aiko da wann gangamin da wata manufarsa ta daban ta Daukar fansa. Alokacin kusan kowa yana wajen Ahmed da matarsa ne kawai basu fito ba dake Adiahan tana can kitchen ne tana aikin girki shikuma Ahmed yana wanka baiji hayaniyar ma sabida karar shower dayake ciki. Hayaniyar matan ne ya cike musu tsakar gidansun domin kuwa Matayen sunkai su ashirin kowaccensu tasha dammara tazo da kalar masifarta abakinta. Leadersu da ake cewa maman iyabo itace ta iso har gaban hjy khadijatu tana wani diri tana kumfar baki tana zaxxare mata ido tafara mata magana cikin bada oda da doka. Sai cewa take lallai hjya khadijatun barauniyar y'aya ce,ta sace yayan da ba ita ta haifesu ba, snn kungiyarsu tana umartan ta akan tay gaggawar maidawa alaji bello jimada ragamar kulawa da yayansa da jikokinsa idan ba haka zasu dauki mataki mai muni akanta dan bazasu taba yarda ayiwa dan uwansu haka ba. Wasu dattajan daga cikin matan suka fara mata gorin cewa ai ba itace ta haifesu ba amma tazo ta mallakesu ta rabasu da ubansu sabida kwadayin abun duniya. Wasu sukace asiri kawai tay musu shiyasa ta juya kansu akan ubansu sabida mugunta irinta kishiyar uwa. Masu rashin kunyar cikinsun kuwa harda debo toka da fenti wai zasu watsa mata ajikinta acewarsu ita matsafiyace.. Har sun hargitso kusa da ita Hajy khadijatu, brother kazim yay wuff cikin razanasu kamar zai haura kansu da duka, nan tay sauri wajen hana brother kazim turesu kasa sabida yadda taga ranshi yabaci sosai batason yay rashin kunya ko yaji ciwo wa wata tsohuwa dan matayen duk sun kusa haifansu awajen, ranshi na baci sosai kawai saiya bar wajen a mugun fusace ya koma can gefe jikinshi na ɓari sabida bazai iya tsayawa snn yay shiru ba Brother hamzat ne yace musu su tattara tsoffin kafafuwansu subar musu tsakar gidansu ko ya kira musu polisawa atafi dasu. Shugabansun sai tafara masa masifa tanayi har kamar zatayi fada dashi Duk su anty adixat sai suka tsoma baki aka fara hayaniya awajen sosai dasu. Ahaka hjy khadjatu ta fahimce cewa duk dai shirinsu anty mojushola ne dan kawai Alaji bello da matarsa su dawo zama acikin mansion din tare da yayansa. Murmushi tay dan bataga amfanin pulling wann gangamin draman ba,aganinta ko dakansu sukazo gidan akayi magana idan yaransa suna da niyya ai zasu dawo dashi..but is bcos they clearly want to humiliate her, suna son dai lallai suga tana cikin kunci da bakinciki.. Allah yasa itama dai ta haihu da ace bata saka nata dan agidan ba da hala batasan wani irin cin mutunci zasu mata ayau ba. Suna cikin wann hayaniyan saiga Ahmed nan ya fito cikin gaggawa da alaman hayaniyar ne ya fitar dashi shima yazo adede lokacin matar tana cewa zata shafawa hjy khadijatu toka wai haka dokarsu na matan kungiyar yake, sukan yaɓa maka wani shaida na penti ko toka ajikinka as a reminder na cewa zasuzo su dauki mataki akanka idan baka dena aikata muguntawa mijinka ba. Takaici duk ya ishe hjy khadijatu Dan wann shine acuceka snn ahanaka kuka. Itace akayi wa rashin mutuncin amma wai itace akazo ake lakawa laifin komi. Kafin kace kobo har Ahmed ya hargitsa taro ya shiga cikinsu ya fara kkrin kwace ruwan pentin zai watsa ma shugaban nasu brother hamzat ne ya rikesa da sauri. Anata kkrin controlling dinshi can sai akaji dirin masifa daga baya sister zainab ce ta shigo. Tunda matayen nan suka hangota daga gate tana zuwa sukadan fara rusuna masifarsu dan sunsan batada kunya kona miskala zarratin kowa yasanta area scatter ce. Tana zuwa tafara binsu daya bayan daya tana zakwalo asirinsu tana tonawa da karfi acikin balbalin masifa na tsaurin ido da rashin mutunci,acikinsu daga wanda suka kashe kishiyoyinsu, sai wanda suke cin amanan mijinsu, sai wanda suke juya kan surakunansu,sai wanda suka lalata destiny din yayan kishiyoyinsu,sister zainab saida tabisu one by one tana fadin musu nasu matsalar tana tono musu asirinsu harda wayanda suke ci da shi akarkashin yayansu mata karuwai. Nan danan wajen ya dauka da shiru bakinsu duk ya mutu sai borin kunya ya tashi aka fara boye roban fenti da toka Saida kura ya lafa snn hajya khadijatu ta tsaya tay addressing din shugaban nasu datake ta cika bakin cewa zasuje su shirya su dawo da yan jarida..."hjya tace musu. Suyi duk abunda zasuy amma susan da cewa zata iya kaiwa kararsu gaba cos they are invading in her personal life, tace musu ita ba kabilarsu bace bare suce zasu treating dinta da wani law na kungiyar kabilarsu. Snn tace ma shugaban nasu cewa tasani cewa ita cikkiyar mace ce bata kasa ba, dukkan wani matsala dake wakana a familynta zasu yi resolving din kayansu da kansu batare da saka hannun kowani kungiya ba..tay warning dinsu agaban kowa tace duk sanda suka kara dawowa mata gida duk abunda tay musu sune suka jawo. Haka suka tattara sauran borin kunyarsu suka bar gidan suna babatun cewa zasu dawo tare da yan jarida kuma zasu yadata duk duniya domin agani cewa ta raba yaya da mahaifinsu ta hanyar asiri. Hajy khadijatu bata sake kulasu ba tay calming kanta acikin gaggawa snn ta umarce dukansu akansu shiga cikin gidan ayi breakfast din tare. Adiaha ta kammala aikinta kenan ta fito tazo ta samu lkcin har angama hayaniya sai binsu da ido kawai takeyi da mamaki ganin yadda kowa acikinsu yake famar haɗa rai sunata mita da masifa kasa kasa da yarensu. Ahmed da sister zainab dake sunfi kowa masifa da iya bori har aka zuba musu abincin ma basuci ba, bayan an kammala cin abincin hjy khadijatu batace ma kowa uffan ba ta kama hanyarta ta haura sama can dakinta. Brother kazim da brother hamzat ne suka bita saman dansu je su bata hakuri. as usual sister zainab saida ta daka ma Adiaha wani tsawar da saida ta razana ta missing step ta fadi kasa ta mugun buga yatsarta,ihu tay tsabar taji zafi, Ahmed na kallonta ya tashi yanajan tsaki yabar wajen baice mata komi ba... Su anty adizat ne suka dinga bincike suna shige da fice har saida suka samo asalin gaskiyar abakin kawayen kafayat musammn ma business patner dinta zikirat. Sunsan kafayat bata boye ma zikirat komi dan haka suka bugi cikinta sukaji labarin cewa ai itace ta matsawa alaji bello cewa saidai adawo da ita cikin mansion tace musu jiyan ma bai kwana agidansa ba sabida tsabar tasakoshi agaba tahanasa samun kwanciyar hankli. Ranar dai haka aka wuni agidan ana memeta wann maganan kafayat kuwa tasha buhun barkwanon tsinuwa da zagi awajensu bana wasa ba. A fanninsu anty mojushola kowa duk a tsarge suke da tunanin abunda zai iya biyowa baya har yamma ya rufa suna dar dar da basuji an nemesu ba. . Hajy khadijatu taji babu dadi aranta ammq bata yanke wani hukunci har sai washe gari bayan ta samu nitsuwa ta nemi shawara awajen babban dadarta hajiy maimunatu. Dacan anata ra'ayin tay tunanin kawai tabar musu gidansu inyaso sai babansu ya kawo musu matarsa suzauna tare tunda dama dan itace duk akeyin fadar akai, tasan kuma idan ta umarce yaran da suyi hakuri suzauna da ubansu kobabu ita zasu iya mata biyayya duk dama zai musu wuyan amincewa. Tana kammala fadawa Hjya maimunatu plan dinta tace mata sam bata amince mata ba dan inhar ta tafi tabar gidan shirinsu ne zai lalace, haryau tanakan bakanta na koyawa alajo bello wayo acikin ruwan sanyi. Gani take kmr in har sukabar yar yarinyar nan ta kore yar uwarta a dakin mijinta acikin sauki haka sunyi abun kunya. Zama tay ta gaya mata yadda zatabi da komi dalla dalla bata boye mata komi ba snn sukayi sallama. Bayan tay wasu tunani na wasu yan awowi sai can wajajen bayan ishai ta aika aka kirawo mata brother kazim ta zaunar dashi a falonta tay masa nasiha sosai snn ta umarce shi akan da ya dawo da mahaifinsa kawai ita batada wani matsala dasu. Acewarta da ace sutaru suna tonawa kansu asiri har ana neman a lalata wa familynsu suna awaje gara kawai su hakura su hade kansu su rufawa junansu asiri da dadi da babu dadi duk bamai jin kansu awaje. Dakyar tay convincing dinsa ya amince waidan ma tace masa inbai amince ba zata tattara kayanta ita tafi tabar musu gidan.. Tunda ta furta hakan yasan baida wani zabi face ya aikata hakan Ransa baiso ba amma hakan ya amince. washe gari sassafe ya turawa babansa sakon text messge yace masa an bude masa sashensa inya shirya ya dawo gida. Sosai alaji bello yaji haushin hakan dan so yay ace dukan yaransa sunzo har gabansa sun rokesa, duk ya dauka duk plan dinsu anty mojune ya tsoratasu baisan duk aikin banza yakeyi ba. Dacan Harya fara girman kai zaiyi gardama da niyyar kawo borin cewa bazai koma ba sai sunzo dakansu sun nemeshi gafara ya yafesu kafayat ta tubure masa tace masa sammm bai isa ba ita batason bata lokci kawai da yamman nan zata shirya su koma mansion batason jin wani magana daga bakin shi. Tunda ta samu tana dan bashi jikinta yana lasa Gabaki daya sai tabi ta raina shi bata ganin girmansa sosai. Daga nan mansion din kuwa tunda brother kazim ya tarasu duka afalo ya gaya musu cewa su kafayat zasuzo kowa yafara shan mamakin wann lamarin nasa. Nan da nan gulma ya fara tashi ana rade raden dawowar kafayat cikin gidan dan kowa yasan cewa bana alheri bane Adiaha ta farajin kamar wani sabuwar jarabawar rayuwar Allah ya kara aiko mata, gashi duk ta jejjeme damuwa yafara nunawa ajikinta gashi wai kafayat zata dawo zama agidan tare da su. Haka kawai taji tafara firgita, sai tana zaune kawai sai ta tsinci kanta cikin tunowa da abunda ta gaya mata ranar biki nacewa daukar fansa ne ya kawota gidan ba zaman aure ba snn zatazo ta kwace mata Ahmed dinta. Yaune rana na farko a rayuwarta da taji bata kaunar dare yay bare ace mata Ganan kafayat tadawo. Yau Kwata kwata Ahmed bai dawo gidan ba dan tin safe da'a aka gama rikici yaje aiki basu karajin duriyarsa ba. Matayen gidan ma duk mazajensu sun musu warning akn kar wacce ta fita waje tarban kafayat kowa ta zauna asashenta. Kafayat kuwa tsabar zumudi da murna harji take kamar yaune ranar daurin aurensun yamma nayi jikinta yafara rawa rawa wani sabuwar shafin soyayyar bogi tafara nunawa alaji bello. Bayan magrib Tay wani irin kwalliya ta saka jan kaya mai tsada da kyau tay rufi da doguwar veil dinta mai sharara. Su anty ramotu ne suka taho tare da su. Duk horn din da motarsu ya buga abakin gate da surutunsu anty ramouto babu wanda ya leko waje. Kusan ma kofar kowani sashe a kulle yake kirif kmr babu mutane aciki. Sun kira layin anty adizat yaronta na tsakiyar obafemi ne ya dauka yace musu tana wanka. Anty nurat kam ma bata ko dauki kirar ba.. Ahmed kuma duk sunsan halinshi shiyasa Basa kwatanta wann iskancin dashi. Haka suka ci tsayuwarsu awaje da sukaga babu mai kulawa dasu sai kawai suka rako kafayat din cikin sabuwar sashenta sunata famar rangwada mata guda aciki gidan waiko dan ajisu afito amma sai shiru danko motsin mutum daya basu gani ba. Ahakan sai shirun da aka musu yay musu mugun ciwo aransu sosai, musmmn ma ita kafayat dan tasone tazo ataro ana kallonta tana baza yanga ana kallonta ana nunata da baki dan taji ajikinta cewa ta isa. Haka su anty mojushola suka karaci gulmansu suka tafi kafadarsu a dage duk sun dauka iyawarsu ne yasaka aka dawo da dan uwansu alaji bello jimada tare da matarsa kafayat cikin mansion din. Tunda suka aje kafayat suka awatse a dakin mijinta take kwance tana wani irin juyi na nishadi tana waya akan makaken gadonsa tanata kulle kullen makirci tareda mahaifyarta awaya anata gaya mata yadda zatay dealing da kowa.. Sai Can cikin dare kafin nan su brother hamzat suka dawo gidan kowa yay parking motarsa alaji bello dake zauna akan kujera a tsakar gidan yana hutawa yanata kallonsu daga nesa wajen parking duk yy tsammanin zasuzo su gaishe sa, sai shiru haka suka wuceshi basuce masa uffan ba kowa yay kamar baigansa awajen ba. Tura bakinsa yay cikin jin tsannin takaicinsu, Yay ta saka ido koda zaiga shigowar Ahmed bai gani ba. Har wajajen karfe daya da rabi na dare. Duk kuma sai yaji ya shiga damuwa cos he care about his children aransa sosai, kwanan biyun nan da ya zauna acan gidan babu su saida yaji kamr yay karamin hauka musmmn ma da kafayat take dada haukatashi cikin salo. hakayau bacci ya dauke cak acikin idanuwan Adiaha dan daga ta runtsa sai taji ta firgita ta bude ido dan kuwa babu abunda take tunawa sai maganganun kafayat din akan aurenta da ahmed tun shigowarsu gidan ta labe ajikin window ta dinga kare musu kallon tsaf taga kamar ma da karfin gwiwarta ta dawo gidan ba laifi. Ahmed bai dawo gidan ba awajen abokinshi Banji ya kwana. Washe gari da suka farka saida banji ya dadda jadadda masa shawarar daya bashi akan kafayat ranar, yace masa duk rintsi duk waya karya sake yace zai nemejin bayanin Dalilinta na cin amanansa datayi idan ba hakaba zata rainashi sosai zata kuma sakashi a matsaloli masu yawa. Adiaha ta farka ta rasa wani kaya zata saka ajikinta, tanajin muguwar kishin kafayat din aranta dan sosai take son mijinta Ahmed, duk tsoronta ayanzu shine kar kafayat tazo ta raina mata wayo kamr yadda su anty adizat sukamata afarko afarko, gown din atamfa data saka ranar daurin aurenta ta saka ajikinta dake atamfar yana da kyau da tsada tay kwalliya dan dai dai ta wuce kitchen dan gani take da kafayat ta ci mata mutuncinta agidan gara ta saka kowani irin kayane ajikinta tay girkin dashi inyaso ayi gulmanta ace tay over sabi duk dai bazai dameta ba. Haka ta zage tay musu moi moi da kunan kamu sann ta dafa taliya da sauce da stew din busashen kifi tay tea snn ta dafa indomie noodles ma yara. Kafin nan ta raba duka sai wani basira yazo mata tace bari taje ta tambaya hjy khadijatu taji kozata iya kaiwa hardasu kafayat abincin aynzu dan bata taba shiga ta sashen mai gidan ba. Tray mai shegen kyau ta dauka snn ta deba ma hjy khadijatu na ta abincin ta shiryasa tsaf yay kyau afararen dinner set masu daukar ido. A mind dinta tana ta kokonto, She was busy contemplating na yadda Zata sako maganan cikin saukin harshe karya zama tay insulting din mother inlw dinta batare da ta sani ba. Ahankli ta dinga takawa harta isa sashen hjiya khdijatu wanda yake tashi da wani irin daddar qamshin turaren wuta na kasar sudan as usual ko ina yay sanyi yana baza wani irin dadddann qamshi mai shiga jiki da ratsa kwakwalwa. Har wani sauke ajiyan zuciya Adiaha takeyi batare da ta shirya ba tsabar yadda dadin iskan wajen yake ratsa mata jiki yana sakata tana jin bacci bacci da sassanyar muryanta tay sallama, aka amsa mata ta shigo dauke da tray din ahanun ta, mamaki ne ya tsareta tun abakin kofa kallon datay wa hajy khadijatu tana waya cikin fara'a sai sheƙa dariya takeyi kamar babu abunda yake damunta a duniya. Tsayuwar datayi agefe tana jiranta babu abunda takeyi sai admiring din imani da karfin zuciya irinna wann matar Dan tasan hala da itace mijinta datakeso ya auro mata budurwan dansa ya kawo mata gida barinma yarinyar data raineta tamkar yar cikinta hala da yanzu ta haukace. Tarasa yadda akayi wasu matan suke iya kama kansu subasar da komi dan kaucewa daga raini da shan walakancin maza. Sosai wasu matan sukasan darajar kansu، ta inda wani abu waishi soyayya sukam baya rufe musu idanunsu koda na shekara nawa ne Ahankli Ta kalli kanta sama da kasa mentally sai ta fara ji tausayin kanta sosai dan tana sane da cewa Ahmed shine babban rauninta a rayuwarta duba da duk tulin walakancin dayake mata amma wai koda sau daya aranta bata iya jin cewa zata iya rabuwa dashi ba duk rintsi duk wuya. A kullum ma sai dai taji kamr tana kara susucewa ne da shaukin soyayyarsa. Tunani take koda Allah zai kawo mata wann ranan itama arayuwarta da zataga wai iya fidda damuwar namiji aranta kamar na hajy khadijatu. Kyabe baki tay a mind dinta tace Anyways su sun tsufa sun riga sun more junansu a kuruciya hala shiyasa ma abun bai wani dameta ba. Tana cikin wann tunanin har hjy khadijatu ta kammala wayar tana ta kallonta ganin yadda tay zurfi acikin zancen zuci sassanyar muryanta ne ya firgita tanamaicewa "REEMA lapiya kuwa? Saurin dawowa hayyacinta tay snn ta karaso kusa cikin ladabi ta aje abincin akan table tafara gaishe ta. "Gud morning momy...kin tashi lapya? Murmushi mai sanyi tay mata ganin yadda kayan jikinta yay mata kyau tace lapiya kalau ya kuke? Ahmed ya tashi kuwa..i hope he is fine. Adan rude tace A'a, sai kuma tace ehh. dan tanajin mugun tsoron yin wani magana kar Ahmed yazo yaji yay fushi yace tanason ta hadashi fada da mahaifyarsa yabi ya koreta agidansa ta shiga uku. Nan tay saurin waskewa tace Mumy he is fine ainasan bada jimawa bama zai zo ya gaisheki he might be sleeping. Tace its okay. Hannu takai ta bude abincin ta kalla snn ta rufe ta juyo kanta tana kallonta Kamr wance take karantar zuciyarta babu yabo babu fallasa tace kinyi kokari sosai Harkingama rabawa kowa nashi abincin kenan? Boyayyar ajiya Adiaha ta sauke cikin sann ta fara sum sum da fuskarta cikin i ina tace a'a mumy bankai ko ina ba..sai tay shiru..kanta ta sauke kasa snn tace mumy i wanted to ask u Nace since daddy is back tayaya ne zan kai musu abincin acan.. ko zan aje ne harsai kafayat ta fito Hjy khadijatu tay karamin murmushi tace kafayat kuma reema? Why wud u call her by her name ?A'a, Karki kara furta haka kinji babu kyau raini. Kidanga tuna cewa Matsayina da nata duk dayane agidan nan, she is also ur mother inlaw kisan abunda zaki dinga kiranta dashi kinji? Politely tay mata maganan wanda yasaka taji takara respecting dinta aranta sosai. "Am sorry mumy, in sha Allah zan gyara. Tace its okay. Amma gameda tambayarki gaskiya bansani ba saidai karki je musu sashensu gatsau haka kinga ai amarya ce shikuma surkunki ne akwai kunya ai ko? To tunda yana tare da amaryansa i will advice you ki aje musu abincin akan dinning table na falon baban naku saiki fita kibasu waje. If ure comfortable with that sai kullum kina aje musu awajen. Adiaha taji dadin shawarar aranta ta dago kai tana murmushi tace nagode momy. Tace toh ki tashi kije kar lokaci ya kure maki Cikin girmamawa ta mike Tanamai cewa toh snn ta fita acikin sauri. Ganin lokci yaja yasaka tay Sharp sharp ta raba abincin takai sashen su Anty nurat da anty adizat as usual saida suka tsoneta da sukaga ta sako kayanta mai kyau sosai yau. Hakan bai dameta ba taje ta hada nasu kafayat din takai musu kan dinning na sashen alaji bello, ajiyar zuciya ta sauke da bata ga kowa awajen ba, ta kammala jera musu abincin zata juya kenan taji an kamo hannunta ta baya. Abazata ta juyo cikin tsinkewar gaba suka hade ido da kafayat ta sako kwallin sihirinta yay madau acikin kwayar idanunta. Wani irin kisinnniyar kallo ta dinga yiwa Adiahar ganin babu wani abun aibu ajikinta ayayin da Adiahar ta fauce hannunta da karfi anatan batare da tace mata uffan ba, Ta juya kenan zata wuce tajiyo muryan ta abayanta tana cewa kin dauka na tafi na bar miki gida ko? Toh I am back for you..u better be ready. Adiaha batace mata uffan ba ta kada kanta ta tafi tabarta awajen tanamai bin bayanta da kallo jin tsananin kishin adiahar na ratsata kamar tabita ta shakure mata wuya haka ta dingaji aranta. Bayan dan wasu lokuta lokacin duk yayan alaji bello sunzo sungaida hjy khadijatu daga nan suka kama gabansu batare da zuwa sashen uban nasu ba, nan gidan ya dauka da wani irin shiru kamar babu kowa aciki. Daga bangaren Alaji bello kuwa jiya baima samu bacci sosai ba sabida yawan tunani gashi kwana biyu frustration yana masa yawa bayashan maganin hawan jininsa akan lokaci, sai wajejen karfe 10am saura na safiya kafin nan ya farka ya fito falonsa ya same Kafayat dake sanye da wata tsinannen jan nity shararra wanda ko ina ajikinta yana nunawa tana kwance duk lissafinta shine yaran mijinta zasu shigo gaishar da ubansu sai tay iskancin data ga dama agaban idonsu da ubansu danta cusa musu baqinciki. Tana kallonshi tay masa wani irin karuwar signal da kwallin dake idonta tare da wani kisinanniyar juyi tanamai kwaye masa malamalan cinyoyinta. Tunda ya kalli kwayar idonta yay tozali da kwallin data shafa duk sai yaji ya susuce jikinshi na rawa ya fado jikinta rigijib yafara sumulmukata yana lasheta kamar kare. Ahaka har suka rikito kasa tanamai juya harshen ta acikin nashi cikin kwarewa duk ya zauce ya kwaye mata nityn babu marabanta da tsirara Sanda sukayi mai isarsu snn ta tureshi tare da umartansa akan suje suci abincin safe. Awajen cin abincin tafara kawo masa salon zugi na cewa yayansa basuzo sun gaishesa ba sun rainashi sosai tace masa kawai ya dauke mataki akansu sabida zugasu akeyi akansa dan anajin haushinta. Tsabar tasirin sihirin dake idanuntan datake kallonshi dashi yasaka Baima karasa cin abincin ba haka ya tashi zumbur jikinshi harna rawa ya fita nemansu har waje yaje aka ce masa ai duk sun tafi wajen aikinsu tuntuni.. Yana dawowa ciki yazo ya samu kafayat tana tsaye a tsakar cikin falon gidan itama harta fito daga bangarensa sanye da tsinannen nityn nata bata daura komi akaiba. Tun bai karaso ba tabishi da Da wani irin salon karairaya da fitinannen shagwaba tanamai cewa my darling baby daddy meyafaru kuma kake bata fuskanka? Ya turo bakinsa gaba kamr soko Yanamai cewa can u imagine wai yaran nan duk sun tafi office basuzo nan sun gaisheni ba? Cike da tsaurin ido Ta bata rai snn tace baby kai kadaine zasu gaisher nifa?nida nake uwarsu na dawo gidan nan ma basuzo sun gaisheni ba..hmm ai Banga laifinsu ba oo, ai kaima munafukine kasan wacece muguwar da ta hanasu suzo su gaishenin ai..ur wife is the one creating all this troubles kamata shiru kamar kanajin tsoronta. tun bata karashe maganan ba cikin tsareta yace ahhhhh ure right let me go and deal with her.. Aharzuke ya juya cikin sauri ya nufi bangaren hajya khadijatu kafayat tafara binshi abaya tana baɓɓaka masa dariyar mugunta kasa kasa ayayin datake binsa abaya....[6/8, 10:33 PM] SURAYYAHMS: kusan atare suka isa kofar sashen hajiya khadijatun sunakaiwa bakin kofa kafayat ta tsime taja ta tsaya agefe tare da daure fuskanta nan ta umarce shi akan shiya fara shiga daga ciki. Kai tsaye ya tura kofar sashen nata babu wani sallama fuskarsa a mugun daure ya shigo. tsayuwar cak yay mata a tsakar falon yanata kallonta kmr wani wanda bai taɓa kallon ta ba,she look utterly beautiful as alwys dan farar sol din bafulatanace datake da wani sulbabben yellowish smooth skin mai shegen sheqi, gata da baki kuma doguwar suma marar cika sosai ta gyarashi tsaf ya wani kwanta abayan kunnenta izuwa kafadarta yololo dashi. wani hadadden shadda lace ne a jikinta royal blue ta shafa light lip gloss akan lips dinta dayaketa ta glowing yana kyalyali,duk da tasirin sihirin dake dawainiya dashi koda ya kalleta sai da yaji dukkan tsikar jikinshi sun tattashi ya rasa gane ina hanklinsh yake, atake ya nemi zuciyar masifar dayazo mata da shi din ya rasa sabida wani irin kwarjini dayaga tay masa bana wasa ba. Kallonta ya tsayayi lokcin hanklinta yay nisa akan abunda takeyi bata wani hankara da shigowarsa wajen ba har saida yay gyaran murya maidan karfi. A Firgit ta dan dago kai sabida razanar datay suna haɗe ido dashi tay saurin dauke nata anashi Shikuwa sai kallonta yake yi kmr zai hadiyeta Kafayat dake dan lekosu har mamakinsa ta dingaji aranta. gaban hajiya khadijatu ne yay mummunan faduwa taredajin wani irin takaici da tsinannen bakin ciki da kuma haushinsa na mamayeta.. ahankli ta lumshe idanunta snn ta bude cikin kwaro ma kanta karfin gwiwar fuskantar sa. Yadda ya zuba mata ido yay shiru itama hakanan ta ɓata ranta tay masa shiru tanamai cigaba da karanta email din datay receiving akan screen na computerta. Dayaga fuskar matarsa sai Duk ya susuce ya daburce. Basu san daga ina kafayat ta fito ba kawai ganinta sukayi wai harta shigo cikinsu tanawani cika tana batsewa. Ita ko lokcin kallonta ma batayi ba. Takaici ya gama gume kafayat ta dubi alaji bello jin kamar ta kasheshi tana Allah Allah ya kalleta dan son ta bashi zazzafar ido da charm din sihirinta, da yare tay masa magana sabida nauyin hjy khadijatun datakeji aranta. Tace masa alaji bello lallai ka cika babban munafuki, wato Abinda nace maka kazo kayi anan kenan ko ka saya kamar soko kana kallon tsohuwar matarka? Tsohuwa ma wai dame tafini ne? Ya juya ya kalleta kamr soko din dagske yace kafayat wai me kike ce nayi ne ni namanta fa.. Ranta a mugun bace ta maimaita masa Abunda tace masa yay, nan da nan ya tuna ya juyo kamar wanda ake juya brain dinshi da remote control kusan a rude yace "khadijatu", khadijat, ki kalleni mana iya dami, i am talking u,wai meyasa bazaki amsani ba? Kanta na kan computerta cikin shan qamshi sosai tace "me kace?. Ganin yadda ta basar da shi yasaka Yafara mata masifa irinta borin kunya, yafara cewa yaranki sun dena gaisheni yanzu i demand sum explanation from u, ta inda yake shiga batanan yake fita ba,cikin mitarsa yafara gaya mata zafin dayaji aranshi da yaransa suka koreshi agidan, snn basu taba kiranshi a waya ko sau daya ba kuma jiya suna kallonshi sukayi ignoring dinshi basu gaishe sa ba. Sai babatu yake mata yana hargagi yanamai cewa itace ta lalata masa tarbiyan yaransa. Da ikon Allah kuwa tana cikinsun amma kuma duk batajin wani shirmen dayake fada matan dan all she can see is a lost creature blabbering Abun tausayi dan shikansa kawai magana yake amma bai san meyake fada mata ba. Yara nawa ne, gidan nan ba naki bane ure not the boss here ..Ki gaya musu oo, they have to respect me and my kafayat. Kinji ko? Khadija am talking to u ooo,pls dont ignore me. Kinji menace miki? I said Kafayat is my wife bazan yarda kowa ya rainata ba, insun raina ta kamar nine suka raina, tunda tace batason raini nima banason raini, karsu kara fita agidan nan basuzo sun gaisheta ba oo..i wll not tolerate any disrespect daga wajenki ballantana daga wajensu. Kinji ko bakiji ba? Yanayin yadda ta debi kashinsu ta watsar ta kuma harde ranta kmr bata taɓa yin dariya arayuwarta ba yasaka kafayat duk ta kasa samun nitsuwa, sai juyi take kamr wanda aka saka mata karara ajiki duk ta kasa tsayawa a waje guda sai tsaki datakeyi tana turo bakinta gaba gaba, gashi duk ac dake wajen saida ta tsinci kanta da yin fifita tsabar takaicin da alaji bello da matarsa suke kumtsa mata. Duk ya rude masifar ma ta lura kamr na karfin hali kawai yakeyi wai duk dama sihirin ajikinshi kenan. Saida hjy khadijatu taja musu lokci snn ta daga ido ta kalleshi batare da ce masa uffan ba ta masa nuni da hanyar waje. Tace Alaji bello pls.. Duk jikinshi na kyarma yafara masifa cikin bori kamar wanda baison ya fice mata a dakin sai cewa yake "Ai bazaki amsa ni ba? Khadijat is that how u want to treat me in dis house, u dont care about me..?..okay fine..zanyi maganinki ai muje zuwa. Rai abace ya kama hanya ya fice kafayat din tabishi a baya cikin sauri.. Binsu da kallo hajya khadijatu ta dingayi har suka bace ma ganinta sai kafin nan ta lumshe idanunta hawaye masu tsananin zafi suna gangaro mata acikin idonta suna zuba, dan a duk sanda taganshi da kafayat ji take kamar da yar cikinsa yake zaman aure, Dan azahiri kusan haihuwar kafayat din ne kawai basuyi ba amma sune nan suka mata komi amma wai abun takaici yau shine dakansa yake yawo da ita half naked a tsakar gida kamr wata jakarsa na ratayawa a hammata. Saida abun ya dan lafa mata kafin nan ta cigaba da abubuwan datakeyi acikin nitsuwa sosai. Ata fannin su kafayat kuwa suna isa cikin dakin ta juya a fusace ta wanka masa mari. Mamakine ya rufeshi tun bai dago ba tafara masa ihu akansa cikin bori da tsawa tana ce masa ba haka tace masa yayi ba. Ita ba haka tace masa yaje yay kamr yanajin tsoron matarsa ba. Hannunshi dafe da kuncinsa yace shine har yakai zaki mareni kafayat? Tace eh, zan mareka mana idan baka bin oders dina. toh daga yau Idan kana son muzauna lpya dolene kawai kayi abunda nakeso agidan nan. Shiruuu yy Bai cemata komi ba yakama hanyarsa jikinshi a sanyaye ya fice baice mata komi ba. hakan duk sai yazo yafara damunta tafarajin tsoron kardai asirin baida wani karfi sosai kartaje tana overdoing din abu Bayan fitarsa da kamar awa guda ta kira mamnta ta gaya mata aabunda ake ciki, fada maman nata tay mata akan cewa tay komi saffa saffa kartana masa tsawa dan shima da akawi tsari ajikinshi ba kullum ne maganin zai dinga aiki sosai akansa ba. bayan nan tay wanka da ruwan maganin da godess ta basu snn ta sako wasu irin tsadaddun kaya brigth yellow in colour tasha gwalagwalai wuya da hannu ko inanta yana haskawa ta neme waje a babban falonsu ta daura kafa daya bisa kan daya tana kallo irin gata big woman matar alaji din nan. Yaune ranar ta na farko agidan still babu wanda ya kulata,taga kamr ma avoiding din wajen datake sukeyi dan hatta yaransu basu zago cikin main house dinba kowa dai yana sashinsa yana abunda ya damesa. Hakan sosai yaci mata tuwo a kwarya, haka kawai ta dinga hargagin fushi tana bori ita kadanta kamr mai tabon hankli ganin babu mai kulata. Shirun da suka mata suka shareta yasaka taji tsumin muguntarta ya tashi. Tafarajin kmr She just want to drag them into mud by any means possible tanamugun son kawai ayi rigima da ita dan aranta tasan bada zaman lpya tazo gidan ba. Tsabar fitina washe gari hakanan ta sako mijin nata agaba da sasasafe tace masa saidaisu dawo karyawa akan babban dining table dake cikin main falon gidan Nity ta sako irin na jiya nayau din kuma kalar ruwan madara, sai wani yauqi take tana hissing, dan anan nan kam tasan duk wanda yazo wucewa sashin hajiy khadijatu dolene yaci karo da su. Bakwai ya wuce da yan mintoci Adiaha ce tafara isowa sanye da hijab ajikinta dan yau kam bata da wani hadadden kayan sawa,wani buhun harara ta dinga watsa mata ganin bata ko kulata ba.. Acikin ladabi ta tsuguna ta gaishe shi yasaka mata albarka, kafayat tanata Allah Allah ace Adiaha taki gaisheta danta walakanta,aranta kawai so take taga yau din nan taga ta sharara ma fuskar adiaha mari sai kuma adiahan ta bata mamaki data gaishe ta tace mata "ina kwana? Tsabar mamaki mai hade da takaici ko amsa ta batay ba ta kauda kanta tanajan mata tsaki. Tanaji alaji bello yana tambayarta inda Ahmed yake ,ko budan bakinta batay ba sai gashi nan ya shigo cikin sashen cikin gaggawa da alaman sauri yakeyi zai duba mahafiyarsa ya fita aiki akan lokci Kusan Atare dukansu suka juya suna kallonsa ayayin da yake tahowa acikin takunsa mai sanyi da nutsuwa sanye yake da wata arniyar fitted grey suit wanda ta masa wani irin kyau ajikinshi Adiaha data kalleshi saida murmushi ya kufce mata batare da ta shirya ba,kafayat tay suman zaune bakinta asake waaaa take kallonshi kmr taga abinci wani dan banzan nadaman rasashi takeji yanamai shakure mata wuyarta awajen Duk tsammaninsu idan ya iso garesu zai tsaya ne yagaishe su kafin ya wuce ,shikuwa tunda ya dagakansa ya gansu sai yadada tamke fuskansa kmr wani mala'ikal mutuwa, tafiyansa yake cike da izza, har saida ya kusa kawo inda suke kafin nan ya fidda tsaddeden wayarsa yana dan daddanawa wani kira ne ya shigo sai ya maida wayar kunnensa ya amsa tare da wucesu pheww kamar bai gansu ba. Alaji bello yay rauu da idanunshi cike da mmki snn yace haaaaaaaaaa Did he just pass me by? Ahujajan ya mike tsaye "Damiiiii? Damilare? Lare? Ahmeduuu...Ya fara kiransa, Ahmed yana jinshi sarai amma ko juyawa baya baiyi ba. Ihun sunansa dayakeyi gabaki daya saida ya karade cikin gidan dan kusan a fusace ya tashi yabiyosa har sashen mahaifyar tasa. nan kafayat ta tashi itama jikinta na rawa tabi bayansu dan so take taji me Ahmed zaice akanta idan yana cikin fushi. She just want to make sure he has feeling for her ko da dan kadan nan sabida hanklinta ya kwanta Adiaha kam bayan ta girgiza kai saita kama gabanta abunta Shigarsu sashen bada jimawa ba sai ga nan yayunsa sun iso... Samu sukayi baban nasu yasakosa agaba yanata masa masifa kamar ma zai wanka masa mari waidan ya wuce shi bai gaishesa ba.. Daga Ahmed din har hjy khadijatun basuce uffan ba sukaa bawa banza ajiyarsa yanata zuba.. Yayun nasa ma suna isuwa ya hada hardasu ya dinga musu masifa yanamai sauke dukkan frustration dinsa akansu Yay turanci yay hausa ya dawo Yare yakai minti talatin yana tsigesu. Shiru suka masa har ya gama ya bar wajen basukulashi ba wanda hakan ya kara kuntata masa bana wasa ba. Bayan fitarsa ne hajy khadijatu a matsayin ta na uwa tay musu nasiha akan cewa sudinga gaishesa kawai tunda shi mahafinsu ne sukayi kamar duk sunjita. Washe gari the same thing suka kara memetawa brother hamzat ma agarin sauri zai hau matakala yabi ya ture kafayat din tafadi akasa ta fasa gefen bakinta yayita jini gashi baiko ce mata sannu ba taci kuka harta gaji tay shiru. Abun duk yabi ya ishe babansu yarasa mezai musu yay musa zafi sosai sudena rainashi akwana na ukun da suka memeta masa hakan sai baibi takansu yaje ya jawo hajy kahdijatun acikinsu ya fito da ita tsakiyar falon gidan ya dinga zaginta yana sauke mata buhun masifa agabansu yace mata duk laifinta ne. Hakan kuwa sosai yay musu zafi akayi hayaniya mai yawa acikin gidan hajy khadijatu tay fushi tace tazare hannunta duk sudena ma damunta Kowa yay rayuwarsa kawai tunda basajin magananta. Daga ranar sai suka dan sauko suka fara zuwa har falonsa gaishesa sama sama, har yau din dai basa gaida kafayat komin mitar da babansun zaiyi. Tun daga haka kafayat ta fandare sosai ta fara masa tsinannen rashin kunya, ahaka ta sako yaransa agaba tafara kular da su da kininbi da makirci acikin salo salo, dake tasan hjiya khdja ta hana kowa zuwa wajenta yanzu sai ta soma shiga musu hancinsu da dukunkune. Duk inda tasan zasu zago suci karo dasu sai ta kawo musu walakanci da cin fuska ko soyayyar makirci wanda za tana jan mahaifinsu aciki. Acikin gidan har dale bayansa tanayi banda saka music datakeyi mai kara ta dinga dantse rawan iskanci tare da shi. Nan da nan su brother kazim suka fara yi ma yaransu da matansu kulle acikin gida duk dama kusan kowa yasan me ake ciki yanzu. Adiaha ce kawai wani bin take ganin duniya inta kawo musu abinci, tun anan tafara fahimtar irin kurewar rashin kunyar kafayat da tsaurin idonta. She usually openly kisss him, and climb him anyhow, ko ta fito da nononta waje ta dinga sosawa da hannunshi tana ihu tana gurnani kamar cinta akeyi a tsakiyar gidan ko wani lokaci kuma bata yin hakan sai taji da alaman yaransa sun shigo gaishesa a sashen. Gashi Dukansu sunyi sanyi basu son sukara batawa hajy khadijatu ranta dan har yanzu tana fushi dasu bata sauko ba tukuna. They r tryn their best to be respecful da mahaifinsu anan ne kuma kafayat tace musu filin wasan nata ne. Kwana biyun duk tana iskancinta agidan Saidai suyi shiru bazasu dai kulata ba. Gashi hjy ta riga ta hana zainab zuwa gida dan batason tazo ayita rikici da ita dan tasan ita kam bata da hakuri ko kadan Fiye da kowa Ahmed yake kuluwa da rashin hanklin kafayat amma bazaka taɓa sanin hakan ba saboda baiya nuna ma kowa fushinsa game da kafayat a fili. Adiaha ce kawai karamar dangansa idan ya kwaso fushi da takaicin yay masa yawa aransa sai kaga ya juye akanta ya kuntata mata haka za tay ta kuka batare da sanin laifin data aikata masa ba. Da abun kafayat din ya fara musu yawa sosai sister zainab kawai tace makanta enough is enough kawai zata dawo gidan ubanta koma yaya ne dominta dakatar ma kafayat din nan koda sau daya dan tagane cewa ba tsoronta akeji ba. matsalar data samu shine mijinta ya hanata zuwa gida amma haka tay masa taurin kai ta dauke yaronta ta taho abunta. Da sassafen Allah tazo tun lokcin kowa bai tashi ba,sashen baban nasu taje direct aikuwa taci karo da kafayat lkcin ta farka a barci kenan ta sako wani tsinannen nite mai igiya igiya dayawa ajikinshi. Kafayat Tana ganinta taji wani irin dadi aranta dan dama nematake wani abu ya shiga tsakaninsu ta rama zagi da watsa mata ruwan datay ranar awaje . Sister zainab bata kulata ba kuwa ta kama hanya zata wuce bedrom din da baban nasu yake domin ta masa magana acikin ruwan sanyi dan tasan babanta yana sonta sosai duk dama tafi kowa yi masa rashin kunya acikin dukan yayansa daya haifa. Zata wuce kafayat tay wani wuf tasha gabanta cikin gadara tace mata bazata shiga ciki ba sai ta tsuguna ta bata hkr snn ta gaishe ta as her step mother dake dama acike suke da juna hakanan suka kaure da dambe mai zafi. Nan Sister zainab ta kanannade ta ta daure mata hannu da bakinta da dankwalinta, snn tay mata daukar rakumi ta fito da ita har waje acikin kokawa da firgici da komi haka ta fitar da ita acikin gidan tare da jonata da karnukan makwabta. Haka nan kafayat taci gudu gashi ta daure mata hannu da baki babu halin yin ihu gashi lokcin kowa yana cikin gidansa saboda safiyane sosai. Haka karnuka suka yayyaga mata nitynta ta koma gidnsu almost half naked babu takalmi tanata kuka tana zage zage. Ran hjy fatihat ya baci sosai, wato zainab ita kullum tazo saita ci galaba akan yarta kenan? Acan gidan kuwa alaji bello ya farka abacci wajen karfe 12 na rana dake yau baiji kafayat ta zo da rigimarta bare ta damesa ba, harya fito tsakar gidan yanata neman kafayat din duk wanda suka ga abunda ya faru da safen babu wanda yace masa uffan hanklinsa duk ya tashi dabai ganta ba. Haka yayi zugum ga kuma can wayarta a daki babu halin kirarta. Harsaida kafayat ta huce snn ta kirashi a wayar mamanta da yamma can snn ya fahimce asalin abunda yake faruwa da ita ransa a bace yaje har gidansun dakansa ya dauko amaryansa kafayat din suka taho tare har da mamnta hajy fatihat, bayan ishai akazo aka tara kowa aka fara case kusan dukkan yaransa suna nan babu yadda hajiya khdjatu ta iya hakanan tazo ta tsaya ma yaran nata duk dama batace komi awajen ba. Yau kwanan kafayat shabiyu da dawowa amma kusan kowani rana sai anyi karami ko babban rikici acikin gidan Yau din ma haka alhaj bello ya kwanta agaban yayansa yana ihu yanacewa _wa lati sa_ kuzo kubugeni.. Dukanku uku Kuzo ku bugeni ku huce takaicinku akaina Wann rainin wayo ya isheni haka _imọran onilàkaye yii dara_ Duk saida ya daga musu hanklinsu sosai Nan aka fara warware magana yafara tuhumar kowa akan ketare iyaka, duk yaransa suka taru sukace idan har kafayat din bazatana kama kanta ba suma bazasu hana kowa rainata agidan ba. Hayaniya aka dingayi 1-1 dan kusan kowa yana da point dinsa mai karfi. Kafayat ta tubure tace masa sam ai tun farko yaransa sune basu dauketa matar uba ba, su kuma yaran suna tuhumarta da rashin kame kanta acikin gidan nasu. Ahmed ko tari baiyi awajen ba, nashi ido dan baison ma yasaka musu baki ta rainashi, Dake duk tasan mijinta bayanta zai bi hakanan ta dinga kukan makarici tana kawo karairayi har dai tasaka aka mare sister zainab aka saka ta bata hakurin dole snn aka rufe case din mai gabaki daya. They agreed that kowa zai tsaya adede limit dinsa amma kafayat cewa takeyi aranta yanzu ma zasu fara gani. Wani irin tijarar bori da mahaifinsu yay musu ranar dukansu saida jikinsu yay sanyi sosai Kowa acikinsu saida yay wa zagin tass tass yace musu duk wanda ya sake Masa bori akan aurensaa da kafayat toh ranan zai tsine masa albarka. Jikinsu yay sanyi sai basuce masa komi ba Musammn ma brother kazim da babu abunda yake memetuwa a idonsa face yadda ya dinga fadi akasa agabansa yana birgima yana cewa suzo su bugesa idan suna jin haushin aurensa da kafayat har akantane yake cewa zai rabu dasu zai tsinemusu albarka. Sister zainab kuwa tunda akasata ta bawa kafayat hakuri ta dinga kuka tana tsinuwa mai zafi akan babansun tanacewa yaci amanansu ne danyaga mamansu na ainihi bata raye bayan itace silar dukkan wani arzikinsa dayay arayuwa da har dayake tinkaho da sunan sa ayanzu. Agidan ta kwana wajen hjy khadijatu tanata aikin rarrashinta wai koda zuciyarta zaiyi sanyi. Duk hanklinta sai ya tashi dataga yadda kafayat ta buga makircin ta saka mahaifinsu yaci musu mutunci sosai ya nuna kamar baisansu ba. Yau Kusan kwana tay tana waya da yar uwarta dik tausayin yaran ya kamata sosai dan aranta tasan kafayat batada hankli taga bazata iya da ita acikin sauki bane shiyasa takeson ta bada karfinta akan yaransa. Da asubahin fari bayan ta idar da sallah ta nemi ganinsu asashenta dukansu.. Babu bata lokaci suka hallaro sashenta iya suya yasu yaran jimada. She make sure dat agidan Babu wani wanda yasan ta nemesu privately dan A dakin daga ita sai Brother kazim da brother hamzat Da zainab tare da Ahmed daya shigo daga baya. Dukkansu a dar dar suka gaisheta sabida yadda suka ga fuskarta babu alaman fara'a ko yanayin lallami duk fargaba ya gume musu zuciya,har sun dauka itama masifa zata musu kotace zata rabu dasu na har abada. Bayan sun gaisheta ta amsa musu babu yabo babu fallasa Nannauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin nan tafara musu magana dukansu cikin nitsuwa da sonta fahimtar dasu yadda ake cin ribar rayuwa. Saida ta gama musu nasiha mai yawa snn tace musu su dinga danne zcyarsa Dan da akwai matattu dayawa da kalmomin su na raye snn da akwai rayayyu dayawa da ba'ajin kalmarsu dan haka susan irin kalmomin da yakamata suna furtawa. Tace musu basuda zabi akan abunda zasu ji ko zasu gani yanzu,amma sunada zabi akan abinda zasu iya fada snn Batace musu su amshe kafayat a matsayin uwa ba. amma tace musu shi Kalman iyaye bayana nufin wayanda kawai suka haifi y'ay'a bane, Shi kalmar iyaye itace ake bawa wanda yake kulawa da yaransa da kuma basu tarbiya mai kyau. tace Idan suna son susan matsayin tsoron Allah a zuciyarsu, su fara duba halinsu tukuna, snn ya kasance duk wani abunda zasuyi suyishi dan Allah badan kowa ba. Game da auren baban nasu tace musu tasan yay musu zafi sosai harda itama,amma su sani cewa iya matsorata sune suke tsoron shiga duniyar soyayya, kamar yadda Masu hankli basu zama acikin duniyarta. Tace su mance da zancen fushi da sukeyi da auren mahaifinsu dansu huta ma ransu daga walaknci da tozarci dan kuwa yawan hayaniya baida wata riba face kaskantarwa. Barema ita kanta sai yanzu ta fahince cewa Ba'a tuhumar wanda yay aure da kalmar rashin adalci, tace dan haka Karku zauna kunata tuhumar mahaifinku da kalman yaudara dan yaje yay aure.. Da ace muku yana neman wancan karuwar yana neman wann gara yay auren koda auren baizama irin wanda sukeso din ba. Tace Idan namiji ya aure mace toh wallh matarsa ce, idan har kuma ba matarsa bace toh kuna zamanku auren nan zai tarwatse basaima kun daga jijiyar wuyarku ba. Tace ma sister zainab Shirunta shine zai rabata da kowa lafiya. Tace ma su brother kazim mai hankli shine yasan inda dare yay masa ba. duk kun girma yanzu kun zama abun alfahari na, Bayan darajarku ta dan adam Lokacin ku shine mafi tsada agareku. mahafinku ya riga da yaci zamaninshi da wata kafin nan ni,shin zaku bata kuriciyarku ne kuna fada dashi dan ya karo wata koko zaku ci naki zamanin cikin kwanciyar hankli?.. Sosai ta musu nasiha mai nitsuwar tare da igniting positive mindset a zuciyoyinsu. Lokaci guda tasaka suka fara ganin cewa duk wani masifar da zasuyi da mahaifinsu akan kafayat is not even worth it. Kamar yadda hajy khadijatu ta basu shawarar cewa yanxu lokacine da zasu tashi su cigaba da neman kudi suyi rayuwarsu mai dadi su moreshi dakyau tare da iyalansu hakan kowa yafara tunani. Bayan sun kammala maganan kowa yay mata alkwarin zai gyara halinshi, snn suka babbata hakuri. after a while bayan komi ya lafa nan tafara kiransu da daya bayan daya tana samun alone time tare da kowannensu batare da sunsan da hakan ba. Brother kazim tafara yiwa nasiha akan cewa ya koma America bakin aikinsa dan izuwa yanzu yaci 1 month kenn anan nigeria bayan aikin kamfaninsa nacan yafi kawo masa kudi.. snn ta kara nitsar dashi a matsayinsa na babban yaya, tace masa komin rintsi karya dena kiran mahaifinsa ko ya dena tura masa kudi ko wani alheri, duk wani abunda zaiyi he shud do so with respect. Brother hamzat kuma shine kamar jagoran gidan nasu anan nigeria musmamn idan brother kazim din baya nan. Shima haka nan ta masa nasiha akan ya rinka kyautata muamalarsa da mahaifinsa batare da ya shiga harkan kafayat ba gudun karta ballo masa da rigima. Snn taja masa kunne akan yanayin zaman matayensu da yadda suke ware kansu wani lokaci tace masa aikinsa ne ya dinga saka musu ido sabida sudinga hada kansu dukansu uku domin cigaban family. Sister zainab ma kusan irin wa'azin datay mata kenan na batun hada kan yan uwansu mata dake karkashinsu acikin gidan aciki har ta sako mata zancen Adiaha tace mata mace ce yar uwarta,taji tausayinta mana a matsayin wacce bata da kowa nata snn sudena blaming dinta akan laifin da babansu da kafayat suka aikata musu su riketa hannu bibbiyu. Danta Ahmed kuwa bata Samu damar tattaunawa dashi ba harsai washe gari lokacin komi ya lafa agidan sosai. Da yamma lis yazo gaisheta unxpectedly ta zaunar dashi ta fara masa nasiha cikin nuna masa kulawa da gata sosai, dan tun yana jinta daga zaune harya kishingida ya kwantar dakansa akan kafafunta tareda lumshe idanuwan sa yanajin dul abunda take gaya masa masu ratsa zuciya sosai. Kusan rabin nasihar ta akan matarsa ne, duk sai da ta tuna mashi yadda matsayin Adiaha yake dayaje ya daukota agarinsu, tace masa ta cancanci ya tausaya mata cos she is soo helpless,hopleless,vulnerable and very much afraid and depressed duk dan saboda shi. Duk datace masa inhar yarsa ce Take cikin wann halinda Adiaha take ciki arayuwarta zaiji dadi aransa idan aka mata hakan? sai yay mata shiru bai iya bata amsa ba, Shikansa baisan tana lura da komi ba saida tafara bude masa komi dalla dalla. Aransa bai tabajin tausayi da nadaman abunda yakeyi ma Adiaha ba saiyau dan kuwa wasu maganganun harsun fara sawa yanaji aransa kamar Allah ma zai iyayin mummunan fushi dashi akan yadda yake treating din aurensu da Adiaha. Tsillin hawayensa daya zubo masa a ido na tausayi da nadama ya share yay mata alkwarin cewa zai gyara halinsa. Bayan ta gamsu da dukkan nasihar data dasa zuciyoyin yaranta ne tafara tunanin nata rayuwar, gobe ne take shirin maida sister zainab gidan mijinta bayan nan tana son tafara shirinyin tinani akan future dinta na nan gaba dan batajin zatayi zaman hada kafada agidan tare kafaya. Daren ranan gabaki daya a cikin tunanin rayuwa Ahmed ya karesa. A fannin Adiaha kuwa izuwa yanzu harta fara cire ranta ta barwa Allah komi dan tasan kwanan nan kafayat zata fara gane irin zaman auren da takeyi da Ahmed na walakanci da kaskanci wanda ko kayan sawa isassu bata dashi duk kayan kwalliyarta ma datazo da su dik sun kare. A fannin kafayat din kuwa duk sai ta rude ganin ta kasa gane kankowa agidan, tana lura da su tun jiya da akayi rikicin nan bata kara gane kan mood din kowa ba. Su basu fushi snn basa murna, and she have no idea dat hajy khadijatu tay musu nasiha duk sun shiga hayyacinsu kowa ya nitsu. duk ta sake baki ta dauka Borin da mahaifinsu ya musune yake damunsu aransu. Dan Dama kuma tana da babban shirinta datake tay akan sister zainab musammn ma dataji labari awajen alaji bello cewa mijin zainab din yana fushi da ita akan zuwa gidansun datay. Washe gari juma'a da sassafe yaune ranar da hajiya zata maida sister zainab din gidan mijinta danta bawa mijin nata hakuri . Da asubahi tun basu farka ba Kafayat ta sace jiki ta taho kitchen din hjya khadija ta bude fridge dinta ahankli ta dauki wani goran ruwa,. Duk wani logon su ma gidan ta sani dan haka take da cikakken masaniya akan irin ruwan da ake bawa yaron sister zainab yana sha kowani safiya inya farka a barci, hannu tasaka agaggauce ta ciro bottle din ruwan ta bude ta barbada wani irin gari aciki snn ta mayar ta rufe ta koma dakinta ta je ta kwanta tayi lumui. Aranta babu abinda takeyi sai kyalkyalewa da dariyar mugunta cos she just cant wait taga yadda sister zainab zata shiga uku awajen mijinta akan rashin lapyar yaronsu shafiu inhar ya sha ruwan nan... [6/10, 1:33 PM] SURAYYAHMS: Murmushin mugunta Kafayat ta dingayi snn ta dauki wayarta ta boye layinta tasaka private number snn ta fara rubuta text messge mai zafi ma mijin sister zainb ta tura masa. Ba komi ta rubuta aciki ba face dan ta sanar da shi cewa ga matarsa nan tay neglecting dansu garin masifa yaronsu yanata jin kishir ruwa har yagaji yasha poison dan haka yazo da wurwuri ya dauki gawar dansa... bata dade da tura tex din ba sai gashi nan ya mata reply anan ma ta kara harhada masa magana tace tun da matarsa tazo gidan masifa takeyi bata kulawa da yaronsu gashi har wani mummn abu yaje ya sameshi.. yayi yayi yasan wayene yake turo masa wnn sakon amma taki sam ta gaya masa snn saita nuna masa cewa damuwa datayi da rayuwar dansun yasaka taji tausayinsa ta kira babanshi danshi yazo yay ceton ran dansa dakansa cikin gaggawa. Bayan ta hada gurmin ta kashe wayarta tare da rungume pillow da jikinta a cikin wann yanayin nishadin jin ta kammala haɗa bomb saura kawai ya tashi ayi rikici ayayin da take kwance lumui cikin jin dadi. wani irin juyi tayi tanamai kara mirginawa tareda rungume bayan Alhaji bello gam gam bata wani jima acikin wann yanayin ba baccin bazata ya kwasheta.. Yau din jumu'a ne dan haka da sassafe Adiaha ta fito dan ta fara haɗa breafast cikin gaggawa. Tun jiya cikin dare Ahmed yake lura da ita dan duk ya rasa ta yadda zai yi ya fara aproaching dinta da wata magana akan yanayin zaman auren nasu... jikinshi yay sanyi, Aransa Yasan bai kyauta mata ba ko kadan, amma cikin zuciyarshi haryau gani yake kamar bazai taɓa saukar dakanshi down to her level ba, wani bin yakanji aransa kamar ya wuce ajinta nesa ba kusa ba managing dinta kawai yakeyi saboda yanayin daya tsinci kansa aciki. Tun jiya cikin dare yake fama da irin feeling din nn nason yaje dakinta ya lallabeta ya bata hakuri amma sai yaji kamr bazai iya aikata hakan ba sabida baijin kmr zai iya mata hakan,wani irin guilty concience ne yake cikin aranshi amma kwata kwata bayason ya sauke mata kanshi acikin sauki kuma a fili dan baison ta fara fassara abun da niiisa bare tazo ta fara rainashi.. Aranshi baya ma jin sha'awar yin soyayya, shidai kawai yasan ko zai bata kulawa, zai batane ne a bisa hakkinta na aure,Ba soyayyar Adiaha yake son ya cusawa ransa aynzu ba, he just reliazed his mistake,Aure bautan ubangiji dan haka dole ne ya bawa aurensa kulawa, to cut the part of cruelty and abuse and be normal with her, kuma yana hoping ta fahimce hakan daga gareshi acikin sauki. bayan ya dawo daga masjid ya shiga room dinta bai ganta ba sai kawai ya dawo nashi dakin domin yay wanka dan kar ya batawa kanshi lokaci sosai. Wajajen karfe bakwai da minti sha biyar Adiaha ta kammala komi ta fara rabawa sashe sashe abincinsu kmr yadda ta saba. Sashen su kafayat ta kai wajen shiru kmr ma babu motsin kuwa aciki. Yawanci inhar taje wajen anty adizat ta gamu da ita ko danta sulu sai sun kuntata mata acikin wasa suna ambatar ta da house girl, haka yayanta duk suke mata kallo,. Anty adizat tariga ta lura da cewa hakan cin fuska ne kuma Adiaha bata son wasan daga yanayin fuskanta amma dake taga tana ganin girmanta bazata iya dakatar mata ba sai ta dawo da abun cin fuska acikin wasa duk yaranta a matsayin housegirl kawai suke kallon Adiaha basu san ma cewa matar kawunsu bace tsabar yadda uwarsu tasaka suka raina mata wayo sosai suna mata kallon jaka jaka. Anty nurat kuwa inda kasan ta taɓa siya wa Adiaha kayansawa haka take hantarar yanayin shigarta kullum cikin mata burga da kayan sawa da kuma goranta mata sabida ita bata da shi. A kullum yaumin itace ke tunawa Adiaha cewa bata cika mace ba and how unkept she look acikin gidansun. unapologetically, zata zage snn ta gatsala mata baqar magana bata wani sakayawa dan gani take ta fi karfinta har abada,, Daga yau tace mata kazama acikin salo sai gobe ta zageta tace mata bakauyiya ko kuma matsiyaciya acikin salon habaici dan kawai taga bata da isashen kayan sawan da za'a iya nuna ta dashi, kullum acikin memeci take, akan haka duk tabi ta hana yaranta raɓar Adiaha, ranar ma haka kawai taji tana ce musu wai su nesanta kansu daga jikinta karta koya musu saka house uniform,ma'ana wato dabi'ar maimaita kayan sawa. .. Hakan bakaramin ci mata tuwo a kwarya yakeyi ba amma bata da yadda ta iya sai hakuri gashi tanajin matukar tsoro da kunyar kiran grand ma dinta awaya dan batason ma kowa yasan halinda take ciki ayanzu. Ahankli take tafiya harta iso cikin bangaren hajiya khadijatu dauke da babban tray din abincin safensu ita da sister zainab a hannunta. Isowarta sashen kenan bada jimawa ta tafara jiyo hayaniya ta ciki, tana matsowa kurkusa ta soma jin kukan yaron sister zainab, shafi'u. Tahowa take kanyi da tunanin ko irin rikicin nan ne ta yara dan tasan yaron fitinanne ne akwaishi da son kuka bana kadan ba. Tana buɗe kofar abazata taci karo da sister zainab ta bankade ta ta fito fuuuuuuu kamr iska hanklinta a mugun tashe ta fito waje tana kuka sosai kmr ranta zai fita. Tsorata tay ta aje tray din abincin akasa dan bata taɓa ganin sister zainab tana kuka har haka ba. Bakinta na rawa rawa tazo gareta cikin nuna damuwarta afili tace Sister zainab meya faru "what is wrong? Kuka kawai sister zainb takeyi tanamai daura hannunta aka cikin tashin hankli sosai. Tun kafin Adiaha ta kammala rife bakinta tafara jin motsi can saiga fitowar hajy khadijatu da yaron a hannunta duk ya sandare yana convulcing bakinsa yanata fitar da farin kumfa. A mugun razane Adiaha ta matso kusa tace mumy meyasame shi haka?..innalillai..why is he convulsing like dis meya faru mummy? Hankli tashe hjy khadijatu tace nima bansani ba reema,da safen nan ya tashi kalau muna tare da shi harna koma bacci, daga baya ne zainab ta tasheni tace min daga shan ruwa fa shikenan sai ya fara tari daganan kuma shine har yanzu bamu gane kansa ba. Adiaha zatay magana cikin katseta tace reema Kiyi sauri mana ki sauƙa kasa Ki kiramin kazim zamuje asibiti dashi yanzun nan kar wani abu yaje ya sameshi. A hujajan Adiaha ta sauka ta koma sashen su anty adizat tafara buga musu kofa acikin tashin hankli sosai Bayan ficewarta ba da dadewa ba yaron yafara fidda jini jini ta hancinsa numfashinsa ya fara hauhawa can sama yana shakar iska da kyar yanamai neman daukewa cak. A rikice hjy ta kamo hanyar waje saidai tsinkewar da sister zainab tay ta danna ihu yasaka duk ta birkice itama dan kuwa yaron nan shine mata kwalli daya dan tun haihuwarta na fari aka cire mata mahaifa sabida wani hatsarin datayi tun tana amarya. Tun da taga danta ahaka tafara samun sudden panic attacks da tunanin ko mutuwa zaiyi ya barta ta shiga uku da rayuwar da babu haihuwa aciki, Lokaci guda ta rasa hanklinta wani irin ihu da Birgima tafarayi akasa tana kiran Allah ya cece ta yasaka yaronta yay rai badon halinta ba Hajy khadijatu dake sauri sauri zatayi waje da shi bata iya motsawa ba sabida tsoron ganin halin da zainb din ta shiga ciki a lokaci guda na birkicewa da tsorata da jimami mai tsanani. Acikin bacci kafayat ta tsinkayo ihun da zainab din takeyi sanda ta farka ta kwashe da wani irin mahaukacyar dariya kafin nan ta fara tashin alaji bello bacci tafara pretending kanta na ciwo sai yamutsa masa fuska takeyi tanajan tsaki, fuskarta a kumbure kmr batasan meke faruwa ba tace masa tanajin kara karan hayaniya ata waje snn karan zai hanata bacci dan haka yaje ya duba mata waye ne yake musu ihu acikin gida da sassafe yasakashi yay shiru dan tanason tay baccin safe.. Ta dinga masa masifa kamr danta haka har ya sauka daga kan gadon Da gigin bacci a idanunshi amma hakannan ya hakura ya diro harsaida ya watsake snn ya tsinkayo muryan yarsa zainb tana wani irin kururuwa tana ihu cikin kuka.. My child..my child..pls wake up my child, na shiga uku..i dont want to go childlesss.. Lokaci guda yan uwanta kaf suka cike wajen suka mamayesu kowa jikinshi yahau rawa rawa ganin yadda shafiun ya wani sandare ga jini na yoyo a hanci ga kumfa ata baki. Alhaj bello na fitowa shima yaji ya razana da ganin yanayin yaro amma dake kafayat ta biyosa abaya nan sai ta fara masa zugi acikin habaici tanamai ce masa gangancin zainab din ne ya jawo komi. Su anty adizat duk sun rirrike sister zainab shikuma sai ya fara zagin ta yanamai mata masifa da cewa taurin kanta ne ya jawo mata gashi zata yi rashin danta kwaya daya. Maganganunsa dana matarsan yana yi wa su hjy khadijatu da sauran yayunta zafi amma haka sukayi shiru sunamai rarrashinta dan karta cusa damuwa sosai aranta najin cewa itace ta jawo halinda danta yake ciki kmr yadda babanta da kafayat suke ta memetawa Ahmed ne ya karbe yaron acikin gaggawa ya kwantar dashi dake shi likita ne tuni ya fara dubashi acikin gaggawa kafin dakyar yaron yake numfashi, idanunsa sunyi wani rammmmm kamar wanda zai wula lahira cikinshi na famar kumbura yanamasa ciwo bana wasa ba. The boy is in serious pain sai murkususu yake aban atausaya mashi Ahmed yay iyayinshi dan ya sama masa relieve sai can snn yace sukaishi asibiti kawai sabida ya gano cewa case din poison ne kuma zai iyayi ma brain din yaron illa nan da minti 7 idan har ba'a samu taimakon gaggawa ba. Abun shaƙar numfashi ya jona masa akan hanci dan yana taimakonsa wajen maintaing counsiouness dinsa. Tunda Ahmed ya fayyace musu komi sister zainab tafara yankar jiki tana fadi kasa tana suma ana zuba mata ruwa da fifita, Ahmed ya fita a sashen agurguje yaje bangaren sa ya dauko wayarsa dake daki domin ya kira nearest hospital store wanda zasu kawo masa taimakon gaggawa na oxygen da detoxifier wanda zai tsare illar poison din daga shiga kwakwakr yaron tun kafin su isa asibiti akan lokci sabida muddin suka fita da shi ahaka batare da wani kwakkwaran support ba hala ba lallaine yay rai ba. farkawan sister zainab na karshe sai a idanun mijinta,duk aka rasa waye ya kirashi, dan arikice sosai ya fantsalo, yana zuwa yana kallon yanayin dansa sai ya dada firgita ya fado kasa tumus cikin yanayin ragwabewa dan kuwa ya shaku da yaronsa bana wasa ba shima. Emotional attachment dayake da shi akan dansa yasaka ya birkice yafara zage zage yana daura ma sister zainab laifi yafarayi kmr zai sharara mata mari agaban iyayenta. Cikin borin masifa Ya dinga ce mata dama ai saida yace mata kartazo gida tay mishi taurin kai tazo toh gashi nan yaronsa zaiy biya bashin taurin kanta. Su kafayat kuwa anan ne aka samu shiga ta fara zuga alaji bello yanamai bin bayan mijin sister zainab din. Nan suka dinga zagin ta na cewa tazo wargaza auren mahaifinta gashi har zata rasa danta akan aikin banza. Sai kuka takeyi kamr ranta zai fita alkcin ma bata cikin hayyacinta tsabar razanan dake dawainiya da ita. She just dont want to loose her only child.. She was soo confused as to ya akayi yaronta ya gamu da poison har haka, a ina? Meyaci? Dan Tasan iya ruwa kawai tabashi yasha da safen nan ko abinci basuci ba bare tace Ko Adiaha ce ko kuma kafayat suka saka ma danta magani acikin abinci. Mijin nata har yay rantsuwa cewa inhar dansa ya mutu zai rabu da ita na har abada. Hjy khadijatu ne take ta kkrin calming din situation din amma ina duk wajen ya rikice kowa na fadin albarkacin bakinsa ayayinda ake jiran Ahmed ya dawo cikin gaggawa. Ata fannin Adiaha kuwa Tun Ahmed yana dubashi ta rusa da gudu tajeta can kitchen ta dauko fresh neetle leave da betroot ta yi squashing dinsa a blender da ginger ta markadasu atare sann ta matsa ruwan ganyen rosemary da lemon tsami aciki. Bayan ta haɗa ta debo oil din black seed mai yawa ta zuba akai dake ba mai yawa bane acikin dan kankanin lokaci ta dawo dashi. Zuwa tay ta samu waje ya rikice yaron yanata luii luii da idanunshi kamar wanda zai ja numfashin sa na karshe. Suna cikin hayaniyan basu hankara ba Har Adiaha ta dawo da ruwan maganin data kwamusa.. Hannunta na rawa ta dago yaron tare da yin addua azuciyarta dan ya danne mata kokonton datakeyi na tsoron kar maganin nan yaki yay amfani ace ta kashe musu ɗansu mai gabaki daya. But she just have to take the risk to save life sabida she is very sure dat duk wani herbs din data hada aciki yana detoxifyn poison ajikin mutum inbai fitar bama dolene zai rage karfinsa. Sharp sharp ta dago yaron tare da fincike abun taya numfashin dake fuskarsa acikin hanzari tafara bashi ruwan maganin abaki harsanda tafara bashi kafin nan suka farga. Nan Kowa ya fara tambayarta metake bashi?sister zainab a tsorace tazo zata kwace ta kwabar saiga Ahmed ya iso cikin gaggawa. Yace pls calm down We need to take him out now motar emergency yakusa karasowa da magani. Kafin ya kammala bayani Adiaha harta yima yaron duren karfi da maganin duka abakinsa ya shanye da kyar. Maganin na ratsashi kuwa yay yunkuri snn ya fetso ma wani irin aman jini ajiki wanda ya razana kowa, nan duka suka yahaura mata da surutu kamr zasu cinyeta tay tsuru tsuru kamar yar kaza tana hawaye. Ahmed ya rasa mema zaice musu ganin yadda kowa ya haura mata da guntun masifarsa su anty adizat kamar zasu cinyeta dan tsabar rainin wayo.. U better had not kill my child oo...duka iyayen yaron suka fara maida frustration dinsu akanta ana rirrikesu kamr zasu bugeta tsabar jaraban masifa. Lokcin zuciyar kafayat kamar zai fashe tsabar dariya da murna cos she is enjoying evry bit of the drama aranta sosai. Hankli tashe Hjy khadijatu tajawo Adiahar gefe take ta tambayarta ko menene wann din ta kawo ta bawa yaron yasha ya fetso da aman jini, bayani ta dinga musu amma sunki fahimtarta acikin nitsuwa kowa dai yana sace mata gwiwa suna mata fada akan daukar hukunci datay acikin gaggawa batare da neman izinin kowa ba. Duk sukace idan yaro ya mutu toh tasani cewa itace ta kashe shi.. Ahmed baice komi ba ya dauke yaron akafadunsa ya fice dashi waje daidai lockin motar ambulance ya iso harabar gidan. Kafayat sai dariyar mugunta take musu kasa kasa ganin yadda hanklin kowa ya tashi a sanadiyarta. Da Ahmed da mijin sister zainb din ne kawai suka shiga tare da yaro sauran kuma suka biyosu abaya. Su Ahmed suna shiga da yaron cikin motar emergency aka fara tukasu izuwa asibiti tun bai fara masa komi ba yaron yafara murkususu cikin azaba can sai ya kakarin amai. Within some minutes yaron ya fara watso aman sosai yana fitar da ruwan jini da sauran ruwan maganin da Adiaha ta bashi yasha Banda bambambi da mita da kamkamba babu abinda mijin sister zainab yakeyi yanamai tsinewa Adiaha yana ce mata mayya snn sai ya kulleta idan har danshi ya mutu. Ahmed duk sai yaji ransa ya sosu sosai sabida rainin wayon nasu yafara isarsa. Shiyasa ya haɗe ransa yay masa shiru ko bayanin meke faruwa bai masa ba Amai yaron ya dingayi abun tausayi har suka isa asibitin, Ahmed ya daukesa cikin gaggawa lkcin yaron ya farfado sosai yanata kukan rikicinsu na yara dake baifi 4yrs ba ahankli yana kankamesa yana uncle uncle my stomach ahaka yakaishi cikin emergency da gaggawa yafara dubashi. Tsabar tsoro da fargaba yasaka Adiaha bata ko biyosu asibitin ba, ana watsewa agidan kafayat ta dinga mata dariya har abun yaso ya dameta aranta dan bata fahimce manufarta ba. tun da suka bar gidan ta rasa sukuni aranta sai jeka ka dawo takeyi da Adduar Allah yasa kar yaron nan ya mutu ta shiga uku dan tasan duk laifin wa ita kawai za'a dora, yanzu hala kuma tsakaninta da sister zainab kuma tsana da gabace zata kullu na har Abada. Kafayat da mijinta tare jikokinsa ne ata cikin main house sai dada tunzirashi takeyi tanamai zugashi akan batun abunda yake faruwa duk ta daga masa hankli jinin shi saiya haura sama sosai zazzabi ya rufesa atake. Adiaha ta rasa nayi duk ta razana kawai sai tafara tattara dan sauran kayanta a jaka tafara kwana da shirin duk wani abunda zai biyo baya. Tunda ta kammala hada komi nata ajaka ta sulale kasa tazauna jikinta a sanyaye ata bakin gadonta tare da jingina kanta akai tanamai runtse idanununta cikin jin wani irin ƙuna da radadin zuci. Hawaye ne masu tsananin zafi suke kan gwangwarowa daga cikin idanunta dan tasan duk yadda akayi yaune ranar rabuwarta da Ahmed musnmn ma ace yaron nan ya mutu... Kanta sosai ya kulle ta tuna cewa bata kammala ficewa a ukubar laifin da suke kallonta dashi na auren mahaifinsu da kafayat ba, idan har yaron sister zainab ya rasu yau batasan wani irin taskon rayuwa zata iya shiga ciki a hannunsu ba.Maybe dis will be the time for her to give up on this marriage..haka ta dukunkune kanta ta takure jikinta ajikin gadonta ta dinga kuka mai tsananin rudani da ban tausayi. Wajajen karfe 10 sharp Ahmed ya fito daga cikin sashen emergency ya daura green doctors aphron da cap fuskarsa babu yabo babu fallasa. Yana fitowa kafin kace wani abu har family members sun rufeshi musammn ma sister zainab da mijinta wanda ayanxu ko maganan fatar baki basuyi ma juna kowa na cikin damuwa da fushi. "Dami pls How is my son? Mijin yace is my son alive?pls tell me is he alive or not, damilare... Hjy khadijatu da su brother kaxim da su anty nurat duk suka tsaresa da idanunwansu kowa zuciyarsa na halbawa sosai dan sukadai suka san kalar damuwar da sister zainab zata shiga ciki idan rasa danta kwalli daya ayayinda bata da wani mahaifa Ahmed ya sauke ajiyan zuciya mai nauyi snn ya kalli sister zainab cikin lallashi sosai yace mata sister Alhamdullhi karki damu, ur son is fine, bacci yakeyi tun dazu shiyasa ban fito ba na tsaya ne harsai ya farka na kara dubashi. Wani irin tsalle ta daka ta rungumesa kam kam tana hamdala kmar gidan aljanna ya mata albishir haka taji nn ta wani kankameshi tana hamdala tana murna sosai. Nan da nan wajen ya kaure da Alhamdullhi kowa ya sauke ajiyar zuciya jin relieve aransa Jikin mijin nata har rawa rawa yake yafara murna yana washe baki kamr bashi bane yake cewa zai ma yar uwansu rashin mutunci ya saketa ba "Ahhh damilare thank u... U saved my only child Allah ya saka maka da alheri. Haaaa U saved my son..pls can we see him now? ..I owe u my life damilare, ure truly a good doctor...haaaa Bakasan kalar tsoron dana shiga ciki ba ooo Bansan me zanji araina idan shafiu ya mutu ba he is my only son..god bless u for saving him Damilare. Ahmed dake rike da yar uwarsa ya dago kai ya kalleshi cikin gatsala mai magana girarsa na sama adage ya masa wani irin takaitaccen kallo snn yace "Bakomi...ai ba sai ka gode min bama,Am his uncle afterall,yadda kake son shi haka muma muke sonshi, we r not monsters..and by the way Idan kana son kayi godiya kayi shi ma wacce ta ceto rayuwar danka bani ba. Da mamaki yanajijjin kunya yana dan boyewa da murmushi yace waye ne ya ceto shi inba kai ba? Cikin datsar numfashinsa Ahmed yace "my wife did.." Sai yay shiru..cikin rudani suka fara kallonshi harda sister zainab din kowa na masa kallon rashin fahimta. Ya hade rai yanamai kallon idanun mijin nata dan yasan da cewa maganganun dayaketa fada dazu akan matarsa dazun yay masa zafi sosai dan Sosai ya tsani rainin wayo. Yace yes itace ta ceto rayuwar shafiu. badon ta bashi wancan herbs din ba daya mutu hala..dan koda na masa alluran Detoxifier da sai yay kwana goma bai gane kanshi ba, he wll suffer in pain,sabida poison din dayasha din yafi karfin kwakwarlsa. Wann abin da ta bashi yasha shine ya taimaka wajen rage masa illa da kuma karfin maganin sosai ajininsa shiyasa dazu yaketa amai aikai ka gani ko? ..so both of u owe her a thanks..and also an Apology.. Ya dubi sistersa da sauran family members yace zaku iya shiga ciki Ku dubashi he is awake now.. excuse me. Basu iya ce masa komi ba suka bishi da ido suna ta satar kallon yanayinsa kowa yanashan mamakin yadda yay maganan tare da basu stern impression na cewa ransa ya sosu da suka zage matarsa dazu bai taba yin hakan ba duk sai sukaji bambarakwai nan take sai kowa yasha jinin jikinshi awajen. Hjya khadijatu kuwa sosai hakan yay mata dadi duk dama tayita jima ADIAHA tsoron aranta sosai dazu. Suna shiga dakin suka same shafiu har ya warware sosai yanata daga kafafunsa akan gado yana wasa saidai baida karfin jiki sosai.. Nurse ce ta ce musu zasu jira zuwa lokcin da ruwan da aka saka masa ya kare kafin nan su tafi dashi gida.. After a while su brother hamzat da brother kazim suka musu sallama suka fice bayan angama maganan cewa za'a yi bincike akan ruwan da yaron yasha snn daga baya hajy khadijatu tay ma sister zainab fada ita da mijintan akan su dinga hakuri da juna kafin nan itama ta kama hanya suka dawo gida tare da sauran inlaws dinta. Alaji bello yana kwance akan gadonsa cikin zazzabi bamai kulawa da shi, dan lkcin Kafayat ma batashi takeyi ba, wuce shi tay akan gadon taje bathrum tasha wankanta ta cancada ado ta haura can saman balcony inda babu hayaniya nan ta dauki wayarta ta danna kira mahaifyarta cikin gaya mata duk abunda ya faru Tsabar Dariyar datakeyi muryanta har waje ya ke fitowa. Su anty adizat suna dawowa kowa ta nufi sashen ta.. Hajy khadijatu data shigo gidan ne ta dingajin dariyar muguntar kafayat asama abun duk ya daure mata kai duk dama bata kawo komi aranta ba. Har zata sha kwana tay hanyar sashen ta kenan saitaji motsin mutum rigijib akasa kamr anjehoshi acikin sauri da razana tayi wajen sai taga alaji bello ne akwance akasa yanamai maida nunfashinsa da kyar. Babu bata lokaci ta iso gareshi dan da alama ya daddafa ya fito waje ne dan ya samu mafita shine jikin ya rikeshi ya fada akasa. Da mamaki ta karaso gabansa tana mai duban yanayinshi na tsananin barin zazzabi batare da ta taɓa jikinshi ba tace Alaji bello lapiyarka kuwa?....kada kansa kawai ya shigayi dan baida bakin magana ya shiga mimmika mata hannu yanamai rokonta akan data dagashi. Batay kasa a gwiwa ba kuwa ta dagoshi sama da kyar duk jikinshi ya dau zafi sai mummunan Rawa rawa jikinshin yakeyi, ya riketa suka karaso har cikin babban falon ta aje shi akan kujera.. tashi tay cikin sauri zataje ta kawo masa ruwan sha ya firgita ya jawota jikinshi tare da kankameta sosai. Muryansa gwanin tausayi yana rawa rawa yace "Khadijat pls dont leave me am in pain pls help me....abunka da mata da miji sai taji tausayinshi ya kamata. Just for some moment ta kyaleshi ya kwanta ajikinta yanamai sauke ajiyan zuciya duk jikinshi yana rawa yana fidda hucin zazzabi. Hanklinta na dawowa jikinta ta dan kwace jikinta anashi jin harya fara shafo mata gadon bayanta tana tashi ya riko ta arikice ta fauce hannunta da sauri tace "Ka sake ni..ni ruwa zanje na kawo maka kasha. Da kyar ya sake tan yana murmushi dan gani yake kmr guduwa zatayi ta barshi ahaka Ga muryan kafayat ya karade gidan sai kyalkyale dariya take ata samansu tana waya kasa kasa da mahaifiyarta da yare. Ta debo ruwan ta bashi a hannunshi yakarba da saibin jiki har yakai bakinsa Yana sha ahankli bata kalleshi ba. Yana sauke cup din ta dubesa fuskarta a daure tace "Alaji bello u shud see a doctor zazzabi ya shige ka sosai..ni zan wuce daki. Ta tashi zata wuce kenan ya wani shako daddan qamshin turaren jikinta wanda yasaka shi ya lumshe idonshi sosai yana mai sauke ajiyan zcya Hannunta taji ya riko abazata muryansa can kasa kasa tace ehhhrrrr khadijat pls Help me and call the doctor, am very weak. Yafada yanata neman su hade ido waje guda amma taki mishi sam. bata rai tay tace wai ina matarkance da zakana takura min? Koni baiwarka ce yau?.. Baice komi ba ya sassauto murya kasa kasa, cikin sanyin yanayi yace pls im begging u, for d sake of our children dan Allah ki kira min likitana yazo ya dubani banajin dadin jiki na. Da kyar ta amshi wayarsan daya fitar a aljihunshi ta kira masa likitan nasa ta hadasu awayan sukayi magana na minti biyu da yare. Yana sauke wayar ya langwame mata wuya cikin sanyin murya kamr wanda ruwa ya kwasoshi "khadijat likita yace naje na sameshi yanzu.. Cikin katseshi da harara tace toh saime, kaje mana!!.. Aaah khadjitttt pls have mercy on me, kiji tausayi na manou..dont treat me like this kinji iya dami. Cikeda kufuluwa da karya mata muryan dayake yi ta gwalo masa ido waje cikin harde rai Tace me zan maka wai? Yace ki kaini wajen doctorn mana iya dami Bana iya tafiya, my body dey shake..im not fine att all...ina fara tafiya zan fadi kasa, i dont want to break..uve seen it abi? Tace "I dont care" Kadai san wanda zai kaika asibiti amma bani ba. Bana son rainin wayo alaji bello. A fusace ta juya zata bar wajen taji an rike mata kafafu tana juyawa da mamaki tagansa akasa wai har ya rikito kasa ya tantameta kamr wani tsohon maye yana layi ya kankame mata kafafu ya lumshe idonsa sosai yana dan jijjigata da muryan tausayi sosai. "Khadijat did u want me to die..dan Allah kiji tausayi na mana. My blood pressure is high ki taimakeni..for sake of god and our children pls iya dami..have mercy on me.. Idonta a lumshe ta dingaji kamar ta hankadeshi yay dungure dan tasani sarai ba zallan ciwon bane kawai so yake ya samu jikinta. Duk ya dabaibayeta har wani jajjan zuciya yake kamar dan karamin yaro duk takaici yabi ya isheta tafara danasanin lekasa datayii dazu aranta tace dama wucewarta kawai tay ta barsa awajen. Ganin babu yadda ta iya dashi yasaka ta sauko ta rikosa suka fita agidan takaishi har clinic din da doctor dinsa yake aka dubasa aka ce masa jininshi ne yake yawan hawa ya rage tunani snn ya dinga shan maganinsa akan lokaci. Yanata yi abun tausayi da fuskarshi Ko kulashi batayi ba har suka dawo gida.. Daidai sun shigo kenan zata wuce bangarenta ya jawota baya cikin lallami yanamai cewa cmn iya dami, wont u ask me about my health tun da likita yay magana bakice min komi ba. Ta fauce hannunta rai abace ni banda abunda zan ce maka, inkaga dama ka kashe kanka agidan nan i dont care. Nide karka sake takuramin akan abunda ya shafeka kadena shiga harkata kaji ko? A marairace ya wani jawota ta fadi jikinshi abazata ya matseta da karfi ajikinshi na karfi yanamai kashe mata murya da jiki da nishinsa mai zafi yana cewa ah, ah aah,ah, Iya dami...kiyi hakuri manou, are u still angry with me? Im sorry.. Kiyi hakuri mana..ure the only one i have in my heart...kuma kinsan...kafin ya karasa ta ja masa wani irin tsaki zata turesa kenan yafara binta da wani irin mahaukacin kissess abaya, batasan sanda tafara mishi hawayen takaici ba, sai shishiige mata yake yana matseta ajikinshi da azaban karfi da alaman yanajin tsananin bukatarta aransa. Kokawa suka farayi sosai awajen wanda ya dada zafafa romance din nasa Suna cikan hakan kenan saiga Kafayat ta kwaryo kwana nemensa ganin yanayinsu yasaka tayi sumewar tsaye dan cak taji kafafunta sun dakata ta tsura musu ido tanata kallonsu kamr wacce akayi mutun mutuminta awajen. Duk ya dabaibaye jikin matarsa yana romancing dinta cikin nitsuwa da sanyayawa duk dama tana cikin firgici da bori Mamaki tare da tsananin kishi ne yaje ya cakke zuciyar kafayat kamr an harbeta da wuta a kirji. So this man knws how to be gentle and romantic with his woman anma shine ita yake mata cin kaca salon sex din karuwan tasha? Ta kara kare masa kallo ganin yadda ya zauce da jarababban sha'awar jikin matarsa duk jikinshi na rawa sosai, aranta tasan inhar haka yake bi da hjy khadijatu to babu shakka ahankli yake binta agado ba da salon wakalaknci da mugunta irin nata ba. wani harde fuska tayi snn ta karaso cikin falon cikin gaggawa tana hura hanci tana jan tsaki.. Da sauri hjy khadijatu ta kwace jikinta anashi tana hawaye ta haura sama da mugun sauri tanajin kafayat din na masa ihu kamar zata tsaga kanta Haaaaaaaa Alaji bello? Me zan gani haka, so abunda kazo kanayi kenan munafuki,ure a shamelesss man, .Wai Daga ina ka fito ne inata nemanka a daki? Bai kulata ba ya wuce dakinsa a fusace ta bi bayansa da rikitaccen bori alaji bello, alaji bello Come back here, ina maka magana kana share ni are u mad? Saida ya bari ta iso tsakiyar dakin snn ya capkota atake taji ta tsorata dan gashi babu kwallin yau a idanunta ta manta bata shafa ba. Dangwalata yay akan gadon tare sumulmuka ta nan da nan ya sauke takaicinshi ajikinta yay mata wani irin dakar da ko daga kafafunta bata iyayi daga kan gadon dan kuwa awa guda yay yana pounding dinta batare da yasan meyakeyi ba. Duk ta gaji amma haka yaki ya kyaleta. style by style saida ta kwashi kashin ta ahannu awajensa a lkcin. Wahalallen Kukan ta ne yake tashi har waje cikin falon sashensa anajin sheshhkarta. Bayan ya kammala ya tashi ya kyaleta awajen agwaggware cikin radadi dakanta ta rarrafa ta gudu taje dayan dakin dake sashen ta kulle kanta aciki tana ta kuka. Baccinshi yasha da takaicin rasa matarsa khadijat aransa dayake damun zuciyarsa duk dama yarasa gane menene yake hanashi zuwa wajenta neman gafara dan kullum abun na ransa amma daga kafayat tazo sai yaga baiya fahimtar komi iya abunda tace masa kawai shine yakeyi. A fannin Ahmed kuwa bai dawo gidan ba, dan Da kayan jikinshin kawai ya zauna a office ya cigaba da aikinsa. Adiaha tana ta jira taga anzo an dauketa an fitar da ita sai shiru, lkcin dafa lunch bayan ta gama sai taje sashen hjy khadijatu ta samu sashen a kulle alaman ta fice agidan. Duk hanklinta baya jikinta sabida fargaban datake ciki. Takaiwa su anty adizat abincin rana, da tunanin zasu gaya mata abubda ake ciki amma sai shiru dukansu haka suka mata shiru basu ce mata uffan ba,Harta gaji ta tambaye su ya jikin yaron, kallon banza suka bita dashi babu wance ta bata wani kwararen amsa, kowa ya tura mata baki sabida sunajin tsananin kishi da Ahmed ya yabeta agaban family yace maganinta ne yay saving yaron. Sam basu so hakan ba Dan dadi sosai sukeji aransu da Ahmed din yake walaknta ta dan su sun dade da sanin komi da Adiaha take ciki. tsabar gulmansu ne yasa suka san dacewa Ahmed yana fushi da ita bai taba kwana da ita ba dan yana blaming dinta akan auren babanshi da kafayat. Sosai suka raina mata wayo, suna mata kallon jaka wahalalliya, haka suka ki sam su gaya mata me ake ciki da yaron sister zainab sai attidude da suketa bata. Anty nurat harda ce mata Tay zuciya ta siya mota mana taje asibitin ta tambayo dakanta basune zasu zamo mata yan aika ba. Anty adizat kuwa tace mata Wazai bata motar ma bayan ko kan miji bata samu ba..tay mata gori tace mata yau take cika wata guda da sati agidan miji amma batasan meyene ma dadin aure ba sabida bai kwanta da ita ba. Kan Adiaha ya dada kullewa tana rabuwa dasu ta hau sauke hawaye dan batasan mesa suka dauki maganan da zafi har haka suke gaya mata bakar magana ba, tasan dai ba zaginsu tay ba iya tambayrsu jikin yaron sister zainab kawai tayi. Tunda ta koma sashen ta bata kara lekowa tsakar gidan ba,da yamma ma data kawo musu dinner hakanan suka dinga mata habaici suna gulmarta kamar basuda abun yi arayuwarsu. Ahmed yana asibiti bashida tashi ba harsai can dare wajajen karfe tara, ya dawo gida a gajiye ya zo ya samu su sister zainab da mijinta har sunzo gaishesu sama sama sunata shirin zasu tafi gidansu kenan dan dama sunzo ne akan su bawa Adiaha hakuri agaban kowa. Sosai Ahmed yaji dadin ganinsu tare aransa musmmn ma dayaga sister zainab har ta sauko tafara nuna soft side dinta na sassauci da soyayya wa matarsa Adiaha. Harta dan rungumeta and she said they will become friends in the future anata dariya kamr basu ba. Daga sashen hajy khadijatu dukansu suka fito kafin nan sukaje suka gaishe da alaji bello asashensa yana zaune a falonsa shikadai yana kallon tv, hjy khadija ne kawai bata shiga ba ta tsaya tana jiransu daga waje. Amma kaf yayansa da surakunansa suna ciki. Kowa ya zauna kasa akan after carpet with respect suka gaggaishe shi sister zainab ta bashi hakuri. shima ya saka musu albarka ,yay addua mai kyau ma auren nasu harda Adiahan ma. Su brother kazim sunata praising din Adiaha akan kkrin datayi wajen ceto ran shafiu. Alaji bello yace gobe da safe tazo ta sameshi zai bata tukuici sabida tay kkri sosai. Jin kanta tay kamr a mafarki sai murmushi takeyi tana kallon how Evryone is now very impressed with her action anata yabata kmar ba itace aka zazzaga da safe ba. Koda Ahmed ya shigo wajen mijin sister zainab yafara zolayansa acikin raha da wasa dan ya sake fuskarsa dashi. Sai pulling legs dinshi yake Yanata ce masa shida matarsa sun dace tunda suna ceto ran mutane gashi modern doctor matarsa herbal expert. Adiaha tana ta jin dadin coment din Ahmed dayake amsawa acikin wasa cos he seems to be very proud of her today. Evrything was sweet and funny dake Ahmed ya dan sake musu fuskarsa dan ayi raha a wuce wajen. Su anty adizat da anty nurat kuwa har wani cizonsu zaman yakeyi jin babu abunda akeyi sai yabon Adiaha, sabida tsananin kishi da yakai musu har wuya ya shakesu har dan washe baki da yaken ma na dole kawai sukeyi har sister zainab tafara dagosu ta dan kyabe bakinta batace musu komi ba. Everything was peaceful sabida kafayat bata wajen yau dan bata iya fitowa ba waje ba, jiki yaji zani tannanndu a daki tana kan jinyar gindinta daya dagargaje ya karayin wani wagaga ya kumbura inji ta da fadi lols. Wajajen goma saura suka fita a sashen alhaj bello bayan sun masa sallama, sai suka yi ma hjy khadijatu sallaman itama ta koma ciki. Brother kazim da brother hamzat kowa ya koma bangarensa Ahmed da Adiaha ne suka rakasu har gaban motarsu snn suka tafi. She was soo happy yau Ahmed bai daure mata fuska ba kusan atare ma suka dawo cikin bangaren su.. Tana wucewa dakinta shima ya wuce nashi dakin yaje yay wanka ya shafa moisturizer duka jikinshi ya bi ya shafa turarensa mai sanyi harta kan faffadan kirjinshi dats so smooth and fressh snn ya zauna abakin gadonshi yana latsa wayarsa daure da white towel dinshi dake nannade akan kugunshi. Lkcin Adiaha tana kwance akan gadonta bayan ta dan watsa ruwa ta sako nite gown dinta na gado wanda kullum shitake sawa idan zatay bacci, lumshe idonta tay sosai a cikin yanayin tsananin farinciki tanamai kara godewa Allah daya fara share mata hawayenta ayau. sai can data bude idonta taga wayarta yay haske sosai mirginawa tay ta daya bangaren tana daukawa kuwa taga lambar Ahmed ne ya tura mata tex akan cewa yana jin yunwa ta dafa masa noodles ta kawo masa room dinsa yana jiranta.....im soo sorry i was really busy amma i wll send all d oda pages later. [6/11, 6:23 PM] SURAYYAHMS: Tashi zaune tay a firgit da wayar a hannunta tanamai tsurawa tex din ido da alaman mamaki akn fuskarta dan tunda tazo gidan Ahmed bai taɓace mata tay masa Abinci ba, yawnci ma ko tay ma bayason ci. Tanata murmushi harta sauƙo akan gadon ta nufi private kitchen dinta na sashen nasu. Kamar yadda sashen yake a yelwace hakan nan shima kitchen din nasu yake, babba ne mai shape din regtangle da sink area da kitchen island da komi nata na zamani. Acikin shi kuma akwai door kusa da inda katon fridge yake nan ne store room dinsu na kayan abinci. Tasan komi a kitchen dintan duk dama bata taɓayin girki aciki ba dake yawanci saidai ta shigo makanta tea ko ta yanka fruits idan bayanan ta zauna taci ita kadai. Store din ta shiga ta buɗe sabon kwalin indomie sann ta fara shiryasa cikin kankanin lokaci harta kammala. A wani sabon plate mai kyau fari ta zuba indomie yay bala'in kyau yaji sardines da albasa qamshinsa tuni yasoma kai saƙo waje..shiryawa tay adan karamin tray dauke da goran ruwa ta taho dashi kofar dakin. Saida tay tsayuwar minti biyar abakin kofa tana mai sauke ajiyar zuciya snn tay sallama ta shigo ciki.. qamshin abincin ne yaja hanklinshi ya dago kai snn ya zuba mata lumsashun idanunsa Murmushin gefen baki yay dan sosai ya kalli canzi atattre da ita duk ta saɓe tay fayau ba kamar da can ba, tana isowa gareshi ta tsuguna cikin girmamawa cikin sanyin murya tace hubby ur food is ready? Ya lumshe idonsa ya bude abinci ya kalla snn yace 'thank u",idon ta na kallon kasa tanajin fargaban kallon shi ahaka daga shi sai towel, wani abu yana mata yawo a mind dinta sosai. Tana ajiye mishi abincin Miƙewa tay zata juya ya riko hannun ta tareda mata wani irin kallo muryansa kasa kasa yace"ina zakije? Ta tsura masa ido ta rasa me zatace masa dan hannuntan daya rike har tafara jin damshin zufa aciki duk ta fara birkicwa dan amatse take sosai, ahankli yafara bin jikinta da wani irin miskilaliyar kallo ahnkli harya tsaya cak akan kirjinta yanata kallon wajen. Ciza labbansa yay silently da sexy voice nashi yace Babe, cmn sit with me"..kinga ina aiki saiki bani abincin abaki ko bazaki iya ba? ..murmushi ne ya kufce mata tace "zan iya" i will do anything for u, kafin ta kammala rufe baki har yajawota ixuwa kan cinyarsa ya zaunar da ita ta lumshe ido jin yadda qamshin turarenshi ya ke sending mata wani uban shocking ajiki. Wani irin kallon kallon sukeyi ma juna mai bala'in narkarwa duk zuciyarta sai yay sanyi brain dinta ya shiga mancewa da duk zafin walakanci da gadarar da yay mata akwanan nan evrything is just gone within some spec wai har tafara jin tsananin so da kaunarsa ajikinta yanamai ratsa mata gangan jiki da kwalwala. Hannunta dake dafe da gadon bayansa yakeji yana sending masa wani saƙo yafara lullumshe ido snn yace im waiting for u to feed me".. Plate din abincin ta dauko tana murmushi Tana budewa qamshin ya cika masa hanci yace hmmm its look delicious" tace thank u hubby," ta debo a spoon takai masa baki ya amsa Idanunshi duk nakanta wanda hakan yasaka ta kasa iya nutsuwa sosai Wani bangaren zuciyarta is overwhelmed da farinciki irin feeling din nan nasamun abunda kake matukar so alokcin da bakayi tsammaninsa ko kashirya masa ba. Wani bangaren kuwa fargaba ne mai yawa yake damunta da tunanin what if Ahmed yaji batay masa ba.dan ita bata damu da yadda zataji ba, dashi kawai ta damu sosai. Tafara bashi abincin yana amsa sai can kafin nan ya fara bata itama har suka kammala ci atare. Sauke ta yy akan cinyarsa babe im going to the basin to wash ny mouth are u coming? Tace yes sure Ya fara gaba kenan tabiyo bayansa suka shiga bathrum din kusan atare. Agaban sink ya tsaya ya saka maclean a brush ya goge bakinshi kadan, ita kuma ta dauke listerine mouth wash ta wanke bakinta dashi. Lura da ita dayay tanata kalle masa kan kirjinshi wanda hakan yasaka ya jawota jikinshi abazata ya manne ta dashi, kirjinta ne ya shiga bugawa Ahnkli ya jona fuskarshi da nata kafin nn ta hankara harya capko lips dinta izuwa nashi yafara tsotsewa ahankli, ajiyan zuciya tafara saukewa wani irin zirrrrrr ta dingaji ajinin jikinta yanamai bi harta tsakar kafafunta dan bata taɓa jin shaukin yin hawaye ma namiji akan kiss ba sai yau da Ahmed ya mata wnn kiss din abazata. Idonta dake fidda ruwan hawayen a lumshe suke tam tam hannunta dafe da faffadan kirjinshi. Daukar cak yay mata suka koma bedroom bai direta a ko ina ba sai akan gadonshi.. Wani irin zazzafan kiss ya shiga aikata mata ta ko ta ina wanda harsaida ya birkitata dashi sosai. Hannunta dake kan kirjinshi tadinga wasa masa dashi tana shafashi sosai harta wajen kan nononshi nunfashinsa nadan fita da dan karfi.. Romancing dinta yafarayi a zauce itama tanamai da masa martani hannun shi nacikin nononto yana latsawa duk idanunta sunyi jaaaaa tana amsar kowani sakonsa dayake isarwa. Suna cikin tafkin wann yanayin wayarsa ya fara kara yay kamr bazai bar murza jikinta ya dauka ba, akaro na biyu da wayar yay ringin sai ya dakata snn ya mirgina ya dauko wayarsa yana ganin lambar asibiti ne sai ya amsa. Lumshe ido tay tana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya jin shi yana magana atakaice wanda ya Kare da cewa"okay, i wll be der in 10min ku fara shirya min OT. Yana droping call din ya juya ya tsura mata ido batare da yace mata uffan ba. Rigar baccin nata daya Zamer ta jawo sama ahankli ta rufe kan nonowarta dayake bude cikin sanyin jiki sosai Mirginowa yay saman gadon muryansa a tausashe yace hey babe Tun bai fada ba ta zuba masa jajeyen idonta masu cike da sha'awar shi cikin sauke ajiyar zuciya da nuna rashin jin dadinta tace "its late ina zakaje?.."yace its an emergency"..a baby boy with a rare condition suna bukata awajen da gaggawa. Ko bakiso aceto ran yaro? Tay shiru sai can ta dago kai ta kalleshi cikin sauke ajiyar zuciya tace "its okay" ..yace are u sure? Tace emmh, kiss yay mata agefen kuncinta snn ya mike ya nufi bathrum ya watsa ruwa ya fito ya shirya kansa cikin kananan kanya sharp sharp ya saka face cap, agogo ta kalla lokcin ana neman karfe daya na dare, hannu ya miƙa mata alaman lets go. Tana kawowa ya mata daukar cak bai direta akoina ba sai akan gadonta acikin dakinta. Kamar zatay masa kuka haka ta dingaji aranta dan sosai zuciyarta da jikinta yake tsananin muradinshi.. Lura da hakan ayanayinta yasaka yana aje kanta akan pillow yadan rangwafo kadan tare da capke lips dinta yanamai tsotsa saida yay kamar minti biyar yana sha mata snn ya zare lips din nasa ahankli, kafin ta bude lumshashun idanunta yay mata wani kiss din a goshi snn yace sleep tite babe saina dawo ko? Saassanyar hawaye ne ya gangaro mata ta gyada masa kai jim kadan ya tashi ya fita Asibiti ya wuce direct abun shi yafara aiwatar da abunda ke gabansa A fannin adiahar kuwa tun da ya fita agidan jikinta yake disco da kewarshi, kwlwalta bai dawo dede ba sai juyi kawai take akan gadonta tana fantasizing akansa cikin shauki sosai bata hankara ba harsaida taji ana kiran sallahn fajr akanta. Da kyar ta miƙe taje cikin bathrum tay wanka kafin nan tay alwala tazo ta gabatar da sallan safiya wanda Tun tanayi bacci mai nauyi yake satar ta tana idarwa ko addua bata samu daman yi ba bacci ya kwasheta awajen. Ahmed ya shigo cikin gidan around 6am na safiya ya sameta awajen tanata kwasar baccinta atakure. Murmushi kawai yay yaja mata kofar sannn ya wuce room dinsa yay wanka ya sauya kaya izuwa simple ones rigace marar nauyi da guntun wando yadan kwanta akan gadonshi jim kadan yaji yafara runtsawar shima. Har karfe bakwai da rabi Adiaha bata farka ba, bubbuga musu kofar da akeyi shine ya tada Ahmed, muryan dayaji abakin kofar ne yasaka bude idonshi atake. Fuska ba yabo babu fallasa ya sauko kasa tare da zura bedroom sleeper dinsa akafarsa cikin sauri ya iso bakin main door din ya tsaya. Muryan sulu ya dingaji daga waje sai ihu yake "Anty housegirl mumy said u shud come out".. Wai bazaki mana breakfast yau bane we r hungry. Anty housegirl..anty housegirl..open the door Zanje na fadawa mumy bazaki bude kofa ba and she wll come here and deal with u ..anty house girl..bai kammala rufe bakinsa ba Ahmed ya bude kofar suka haɗe idanunsu caraf. A mugun razane sulu yaja baya bakinshi na rawa yabi ya tsuguna har can kasa jikinshi na ɓari musammn ma dayasan Ahmed baya wasa dasu. "Un..uncle..Dami... Cikin katse shi Ahmed ya daka masa tsawa "who are u looking for? Uban meyakawo ka sassafen nan zakana tashina abacci _sulu, Oya werey_ ? Yanayin yadda Ahmed ya bata rai yana maganan yasaka sulu yafara shakewa da wani irin tari mai cike da rudewa. Cikin iii na yace "Mummy ne tace In kira mata anty housegirl. Ahmed Yace what? anty housegirl In this house? Jikinshi duk na rawa rawa Hawaye na taruwa a idonsa ya gyada kai Are u mad? Mani kake gyada ma kai answer me in "Words" jare. Abirkice yace Ahhh uncle Dami its my mumy.. Emmm emmm itace ce tace na kira mata anty housegirl dat woman that lives here. Kuma akace maka housegirl din gidan ubanka tana nan gidan? Ahankli cikin barin baki Sulu yes sirrr Yace oya Look at me. Sulu Yana dagowa Ahmed ya wani jawo gandan bakinshi ya kai masa wani maka sulu zai danna ihu ya zare masa ido cikin dakamai tsawa shut ur smelly trap idiot Tsuttt Sulu yay shiru da bakinsa hawaye na zuba cikin idonshi kamr ruwa bakinsa dayaji maka duk yay jaaaa sai zugi yake masa bana wasa ba Who are u looking for again? Sulu ya fashe da kuka a tsorace yace our "househelp"..duk ya dauka girl din dayace ne ya saka Ahmed yake dukanshi. Wani irin mari Ahmed ya kwashesa dashi ya fadi kasa ya sake tasowa a birkice, wanda karar marin ne yasaka ADIAHA farkawa a razane tayo bakin kofa da gudu jin muryan kukan sulu awaje. Juyi yake yana cewa uncle dami uncle dami pls am sorry uncle damilare im sorry..pls forgive me yafara kuka sosai. Cikin zare masa ido Ahmed Yace shut up! Dan rainin hankli kawai, Ubanwa yace maka housegirl ce agidana, are u mad? A mugun razane yana kuka sosai Yace noo sir..no sir...uncle dami. Stop calling my name Nace uban waye yace maka haka... Ina wasa dakaine bazaka amsani ba? Cikin sautin kuka yace A'a , bakayi, ai "Mumy ne"..tace akwai housegirl tana dafa mana abinci. So she.. she.. she ask me to come and call her.. Ahmed Baice komi ba ya jawo fatar kunnenshi da karfi tare da tattareshi kamr dan akuya yace sulu, sulu sulu sai nawa na kira ka. Sulu dake kuka sosai Yace sau uku uncle Dami ..uncle sir.. Daga yau saiyau idan na kara jin wann dogon bakin naka yanace ma wata housegirl agidan nan saina maka shegen duka, infact i will fry and roast u,or even toast u like a bread and also drink ur blood, idiot. Ya kai masa rangwashi akai tare da jefar dashi kasa kamar dan kaza Get on ur kneels close ur eyes and raise ur hands up. A rikice sulu yakai kasa rigijib jikinshi na rawa yay kneeling hawaye na zubo masa zirrr ya rufe idonsa ya daga hannunsa can sama cikin shehhka Tausayin yaron duk ya gama nakasa Adiaha duk dama yaron yafi kowa rainata acikin yaran gidan ta tsaya ta jikin windonta tanata kallonsu .. Ahmed nata neman bulalan da zai zane shi awajen cikin mita yana cewa "Shey ure mad ni? _iyawo mi ni o n pe ọmọ ile-iṣẹ sulu emi ko da ọ lẹbi_ "It is my wife you are calling housegirl sulu i dont blame you,..ba an haifoka kazo ka tarda uwarka a matsayin housegirl ba dole ne kacewa kowacce mata housegirl wawa kawai. Karka damu idan nagama cin ubanka anan bazaka kara cewa matata housegirl bama did i look like ur mate? Yana cikin mitar yasamo wani bulala acan kasa gindin bishiya ya dauko kenan saiganan adiaha ta fito cikin sauri Da sauri ta karaso wajenshi ta taresa da yanayin magiya.. "Hubby pls kayi hakuri,ai yaro ne. Ya harareta matsa min da Allah ,haka kuke fada sai yara suna fetsa muku rashin kunya ana musu shiru. Bangajeta yay ya wuce ta bishi da sauri Pls dan Allah karka bugeshi he is already scared. Beside bafa laifinsa bane. Yace ohhh nagane laifinkine tun farko dayana ce miki housegirl baki bugeshi bako? Murganta a sanyaye Tace a'a ,Its his mum dat usually says it. Itace ta koya mashi cewa hakan. Da bata fada masa ba aida bazaina kirana dashi ba. Yy shiru baice komi ba ya wuce ya karasa gaban sulu. Toh ai shiknn,bari na zazzaneshi idan ya koma wajen uwarsan yana kuka next time bazata koya masa kalman da inya fada a waje za'a bugeshi ba. Tun kafin adiaha tay magana Ahmed ya finciko sulu ya zazzane shi a jikinshi ciki da bai snn ya sakeshi ya ruga aguje zuwa bangaren su yana ihu kamar an yankashi tsabar razana har yay fitsari ajikinshi. Adiaha ta kama hanya da sauri zata bi bayansa Ahmed yace "ke? Tana juyowa yace get back inside jorr, da nite gown din ne zakije..ki shiga ciki kijirani ina zuwa. Jikinta a sanyaye ta koma ciki shikuma yabi bayan sulu. Tun abakin kofar ya ci karo da muryan sulu a inda ya rungume jikin mamanshi yana rabzaa kuka yanamai maida mata dik abunda ya faru Sosai ranta ya harzuka dan ta tsani abunda zai taɓa mata sulu harji take kamar zuciyarta aka taba mai gabaki daya. Does Dami want to kill u jifa inda ya kumbura maka baki..just see ur body?duk dan shegiyar matarsan nan jaka data hada maka sharri lallai yarinyar nan yar iska ce wato dan jiya jiya an sake mata fuska shine zata fara sauke bura ubancin makircinta da muguntar ta akan yaro na, it wil not work..wallhy bata isa ba. Zo muje ni zan rama maka dukanka akanta waye ita shasha ma kazama wanda mijin ma baisan da ita ba..i wll show her place today Ta jawo hannun sulu kenan zasu fice tana huci tana daga kafa taci karo da Ahmed yana tsaye. Kallon kallon suka watsawa juna dukansu babu wanda ya saki fuska acikinsu banda harara mai zafi da ya watso mata wanda yasaka gabanta ya tsinke sosai. Wani irin kallon rainin wayo yake mata tun ma bata daga idanunta sama ta kare masa kallo ba. Sulu ne yay gudu ya koma ciki ayanayin tsorata yana kuka sosai hakan saiya daga mata hanklinta sosai, A mugun fusace tabm juyo tace Damilare what is the meaning of what you did to my son? Ransa a murtuke Yace uban me nayi masa? a kufule tace Ka buge shi mana..meya yay maka..i dont like this kind of bully oo... meya sulu ya maka dn Allah..komi ne da matarka tafada maka saika yarda..What if ita babban munafukace ..this is not fair gaskiya Yace "so u knw what is fair and what is not amma kike kirar matata da house girl agidan nan kina koya ma yaranki su kirata ahaka?.. Ta budi baki zata sharoro masa karya cikin katseta da masifaffen yanayi yace madam rike karyanki naji duk abunda kike cewa agabana kuma agaban danki kina zaginta har kina ikirarin zakije ki rama masa dukansa gani na kawo miki jaka saiki je ki daketa kiga ko bazan rama mata ba nima.. Or bcos u think danke matar yayana ne shikenan bazan iya dukanki inkika shiga gonata bako, okay just try me..Wai menene kike koya ma danki anty adizat, ya raina na gaba dashi kome? Ranta a mugun bace har bakinta na rawa tace sulu bai raina kowa ba, what is der dan ya kira matarka da housegirl Ba wasa ne mukeyi mata ba kuma naga aikin datakeyi kenan agidan nan she doenst even look like a wife, tafada cikin katse.. Cikin katseta Ahmed yace oooohhh, snnu mai kama da wife, oshey abeg get out ko kunya bakiji, wasa kuke nine zankawo muku kayan wasa? Any ways ba dake zanyi ba dan kinmin kadan wallh..excuse me Ya bangajeta da yanayin raini ya wuce cikin gidan daidai lokcin shehu da femi sun fito kenan kukan sulu ya tadasu a barci . Suna ganinshi suka tsuguna har kasa suka fara gaishesa bai amsa ba cikin daure fuska yace Shehu go and call ur dad hurry up A tsorace shehu ya wuce ciki domin kiran babanshi.. Jikin anty adizat sai rawa rawa yake ga haushin rainin Ahmed, gashi tsoron mijinta dan duk abunda takeyi wa Adiaha bata yarda mijinta ya sani dan a kullum saiya mata nasiha akan ta kula da Adiaha sabida canza addini datay da kuma rabuwa da iyayenta datayi bata da kowa. Duk ranar da ya dawo daga aiki sai ya tambayeta ko tana kulawa da Adiaha and her answr was alwys yes. Kirjinta ya dinga bugawa tana jeka ka dawo ata bakin kofa ta rasa wani karya zata gunduma wa mijinta idan Ahmed ya tona mata asiri. Gabaki daya sai ji take cikin ta na kugi yana curewa. Tafara mita ita kadai muryanta na rawa kamr zatay kuka ga Ahmed ba mutum mai saukin kai ba bare ta lallameshi a kashe maganan. Jim kadan sai ga brother kazim ya fito sanye da jallabiya ya kammala karatun qur'ani kenan ya fito.. Ahmed ya bata ransa yace obafemi go and bring out sulu, da sauri femi yaje ya tsamoshi. Ahmed ya gaishe da brother kazim cikin girmamawa, da mamaki yace Ahmed lafiya kuwa naganoa da sassafe hope ba wata matsala da matarka? Kafin ya amsa anty adizat harta mannu da bango jin kirjinta yana bugawa kamr zai fita. Nan saiga sulu ya fito tare da yayansa obafemmi duk sun tsomare sunajin fargaba Brothr kazim yana kallonsa yace A'aa sulu Meya faru dakai idanu yy jaaaa kamar barkono baki yay dogo kamr jelbe?Meyasameka haka Ahmed yace nine na bugeshi brother. Brother kazim ya girgiza kansa yace "ahhh good for him" .Yaje yay maka rashin kunya ko? Yace no brother pls ka tambayeshi da sauran yaranka duka menene mamansu take koya musu akan matata, im suprised to find out that anty adizat ce dakanta take neman lalata ma yaran nan tarbiya agidan nan...it pains me shiyasa nace atashe ka bansan ko kaima kasani ba.. Brother kazim ya kwala mata kira..."Adizat? Razana tay daga bakin kofar saida tay hadiyan yawu kusan sau goma sann ta shigo ciki jikinta a sanyaye tana murtuka fuska tana kananan maganganu aciki ciki. Suna haɗe ido da shi yace menene ya faru? Tay masa shiru, sai ya juya ya kalli yaransa yace shehu, femi and sulu what is going on? Sulu menene kayi ma uncle dinka da matarsa Kan sulu na kasa yana shehshkka ya tsuguna kasa cikin barin baki yace im sorry dady, im sorry uncle dami Mum ...mummy ne tace naje na kira housegirl so i went..tiryan tiryan ya fara bawa babanshi labari bai bata kalma ko daya ba harda abubuwan datazo take fada Baki bude brother kazim yake kallonsu duka So all this while house girl kuka cewa aunty dinku agidan nan? . Kafin su amsa Ya bisu tassss, tasss, tasss, ya wnka musu maruka a fuskokinsu. Oya kneel down and raise ur hands up..dukansu suka zube kasa kowa jikinshi na rawa sosai Snn ya juya kan anty adizat dake rawa rawa Yace and you adizat Haaaaaaaaaaaaaa adizat kin bani mamaki ...ashe abunda kike koya ma yarana kenan, so uve been lyieng to me adizat? Bayan kin dawo makaryaciya..kinason ki bata min tarbiyan yarana idan zakiyi rashin kunyarki bazaki ke kadai ba saikin haɗa da yarana dn baki da imani?...ure heartless adizat.. ban taba sanin irin goyon dakike bawa yara na ba kenan ? How will u be insulting an elderly person agabansu haka, they uncles wife for that matter.. Yarinyar nan itace take taimakonki tana miki abunda yakamata ace kece kinayi agidan nan ma yaranki, she cook 3 times snn ta kawo maki kibude gandan bakinki kici kiyi mini tusa da dare, harta wanke ma yaranki kaya, amma sai ki rasa sunan da zaki gaya ma yaranki suna kirata dashi sai house girl? "House girl, adizat "oya werey? haaaahhhh, lallai duniya juyi juyi... hmmmm ba kinzo gidan miji kin goge ba? Toh Meyasa baki gaya ma yaranki cewa kema kinyi aikin housegirl alokcin da uwarki ta mutu a illesha ba,dont u think they deserve to knw u as former housegirl in har abu mai kyaune sunan? ..i'm highly disapoitend in u... Kuka ta fashe da shi sosai gwanin ban tausayi kanta na kallon kasa batace mishi uffan ba dan sosai cikinta ya duri ruwa kirjinta na bugu dan tasan inyay fushi da ita baiya saukowa da wuri. Tsawa ya daka ma yaran nasa yace "Shehu" A rikirkice babban dan nasa ya mike ya tsaye yace yes sir. Kaje ka kiramin uncle dinku dimeji.. tell him yazo nan da wuri ina nemansa. Inason in sani idan nurat ta hada kaine da adizat suna lalata ma yaranmu tarbiya agidan nan cos dis is disguisting Jiki na rawa shehu ya fice yaje sashen anty nurat ya kirawo uncle hamzat anty nurat ta biyo bayansa agurguje sabida tsabar gulma. Haka aka tutsiyesu aka ci musu mutunci agaban yaransu ,dake ma brother hamzat yana dan lura sosai ashe shi harya fara gane irin abunda suke yi wa adiaha sai ya dada kara tona musu asiri yace ai har gori suna mata suna zaginta akan kayan sawa. Sunaji suna kallo aka zazzane yaransu agabansu harda su karimat da madinat, snn aka musu warning tare da gaya musu cewa Adiaha Antynsu ne kowani safiya zasuje su gaisheta snn zasu na kiranta anty duk abunda tace musu suyi na aika ko aiki agidan kuma dolene suje. Bayan angama cin uban yaran aka koresu waje sukaje bawa Adiaha hakuri. haka aka tsille uwayensu aka musu tasss tasss brother kazim gashi ya iya gori hakanan ya dinga goran ta musu yana tuna musu yadda aka aurosu suma. Ranar sunci kuka suna neman gafara inka gansu abin tausayi kamar basu din ba. Ahmed yana gama hada bomb din ya kama hanya ya tafi ya koma sashensa ya barsu suji da masifan mijinsu. As usual anty adizar duk tafi kowa shiga uku sabida brother kazim inhaar ya dauke mata wuta ya dena mata magana acikin gidan yafara fushi da ita batajin ta da dadi. Ahmed yana komawa ya samu adiaha na zagaye acikin dakin duk ta rasa abunda zatayi sai tafara shiri zata fito taje kitcyen din waje ta musu abincin safe. Yana shigowa suka ci karo yace "ina zaki bana ce miki kijirani ba Politely taja baya tace Breakfast zanje na girka Yace "let it be. Karsu fito su nemi abunda zasuci su tsaya jiran housegirl. Samun waje kawai. Zatay magana ya tsareta cikin masifa yanamai cewa meyasa bazasu raina maki wayo ba tunda kece asali kika basu hanyar rainaki. Wai uban waye ne ma yace miki dole sai kin fita kina dafa musu abinci agidan nan? Ni nace maki kiyiwa wata girki ne? Bakinta na rawa tace sister zainab ce fa tace nice zannayi Yace toh daga yau na hana, nine na auroki ba zainab ba..i knw its our cultural norm amma mu ba hakan muke so muyo anan gidan ba. Dan banga dalili da zaki zauna kullum kina musu girki suna ci suna raina maki wayo at same time ba, kece uwar aiki su yan jin dadin rayuwa ko..ke bakida dreams ne? Bakida abunyi ne kome? Ba aure ya kawoki gidan nan ba?.. Hawaye ne ya fara zuba mota ta sunkuyar da kanta can kasa jikinta a mugun sanyaye tuna duk shine silar dayasa hakan ya faru da ita tun farko dabai dauketa kom nashi ba. Shiru yay cikin sassauto da muryansa kasa kasa tunma kafin tafara masa kuka tana tuhumar sa da laifukansa daya mata dan yasan bazai wani iya bata hakuri sosai ba tunda komi ya wuce. Cikin waskewa ya kara sassauto da muryansa kasa kasa yace "toh meye ne na kuka kuma? Did i say sumting wrong.. Zatay magana cikin tsareta again yace I knw bana samun lokacinki amma yanzu na samu kuma zan kula dake so what is the big deal.. .just chilll babe. Shiru tay sai ta kasa ce masa komi duk dama zuciyarta sosai yake son ya amayo masa dik abunda ta gumtsa na bakinciki aciki game dashi..tarasa mesa baison afada masa laifin sa. He alwys expect forgiveness witou even asking for it..dats soo rude and inconsidirete. Yasn bai kyauta mata ba amma sam baison ta tuhumeshi akomi so kawai yake ta mance da komi a lkci guda tay hakuri kawai basai ya bata hakuri ba Ya riko hannunta cikin nashi atausashe toh share hawayenki mana babe. Tana sharewa yafara tayata, tare da janyota jikinshi ya mata kiss akan goshinta yace "Oya will u go out with me today?...kinga yau sartuday ne lokacin nawa duka saina baki Cikin jin tsananin farinciki aranta ta dago kai tana kallonshi tace are u serious? yace yesz ure my wife right, yana fada ya dora mata kiss akan lips dinta.. Dadi yasa Tafada jikinshi ta rungumesa sosai tace Yes, ..i wll. I love you.. Murmushi mai sanyi yay mata baice mata komi ya kalli agogonsa lokacin karfe 8:30 na safiya. Yace kiyi wanka ki saka kayanki saimuje mu gaida su mummy daga nan zamu fita ko? Tana murmushi tace okay hubby.. Ahnkli ya saketa yanata kallonta harta bace ma ganinsa snn shima ya sauka yaje nashi dakin domin shirya wa..... [6/11, 6:23 PM] SURAYYAHMS: Wajajen karfe 9 da rabi saura Adiaha ta kammala shirinta tsaf ko kwalliya batay ba sabida bata da kayan make up duk sun kare tasss, gyara fuskarta tay kawai da mai sama sam snn ta saka abayanta danshine kadai awanke sauran kayan duk sunyi datti bacin nan ma ta gaji da memetasu dan izuwa yanzu kowa yagaji da kallonta da kaya iri daya. A falon ta tsaya tana jiranshi jim kadan sai gashi nan ya fito Cikin kankanin lokaci ya gama shirya kansa acikin wata maroon shirt mai button ata gaba da wandonshi black wanda take nan da strip din gold ajikishi yana kkrin daura agogonsa mai tsada a hannuñsa. Kallon shi ta dingayi kamr zata hadiye shi ganin inda yay kyau sosai sai tanajin duk ma bata dace dashi ba dan yafita aji da kyaun fuska nesa ba kusa ba. 'a sandare tace "U look.. Tun bata karasa ba yaja cheeks dinta playfully yace"its just for u babe" Inna maki kyau shikenan Sosai taji dadin hakan dayace, tana murmushi ahankli saita sunkunyar dakanta kasa alaman tanajin kunyar irin nata shigar. Yana lura da ita baice mata komi ba yace muje ko? Tace okay tana ficewa yaja kofar ya kulle. Nan Suka jera har ixuwa cikin main house direct dakin mamanshi sukaje suka sameta ta kammala shiri kenan ta saka agogo ahannunta zataje wani interview a offishin NIMASA. Sosai taji dadin ganinsu atare. Bayan sun gaisa Ahmed sai tambayarta yakeyi mumy interview din me zakije yi? Ayanayin bata son gaya masa Tace nima bansani ba, Adda maimune taje min naje dai na same director din yau..inna nadawo daga wajen shin kawai zamuyi magana. Yace mata okay, muma ai fita zamuyi dama munzo gaishe kine. Murmushi tay tana kammala shirintan ahmed yace toh muje mana mu ajeki kafin nna saimu wuce inda zamuje Adan kunyacee Tace aa'.. Kuje inda zaku kawai karka damu da ni. yace pls mum, ya zanyi na barki ki tafi ke kadai.. ya dube Adiaha da gefen idon muryansa kasa kasa yace babe kisaka baki mana. Nan Tay gyaran murya cikin magiya tace mumy pls. tace to shikenan muje. Daidai Sun fito kenan lokcin hjy khadijatu na gaba suna binta abaya ya riko hannun Adiaha ahankli suna saukowa daga steps suna kaiwa baki baki sukaji hayaniya na tashi Kafin nan su hankara sai sukaji karar takalmi fuuu kafayat ce ta sauko cikin fushi kamr mahaukaciya tanata masifa ".. Ai Zakazo dakafan ka ka nemi ni ai mtschewww macuci kawai .. Tana wucewa waje a fusace sai ga baban nasu ya fito shima. Hjy khadijat ta masa kallo daya ta dauke idonta Ahmed da adiaha kuwa suka rusuna kasa suka fara gaishe sa cikin ladabi ya amsa musu babu yabo babu fallasa Tunda ya amsa sai Ahmed baice komi ba yaja matarsa sukayi waje. Hjy khdijat ma ta bisu abaya cikin sauri aka barsa a tsaye kamr mutum mutumi. Kafayat tana fita ta tsaya atsakar gidan tana huci ta kalli gabar da yamma ta rasa meyake mata dadi sabida alaji bello yaki ya hana yayansa yin bincike akan poison din da shafiu yasha wanda tasan inhar aka bincika toh tabbas asirinta sai ya tonu. Tunda taji ance za'a binciko shikenan hanjin cikinta ya cure ta rasa kwanciyar hanklinta acikin gidan . Tun safe masifa take na borin hauka da kunya "Muda gidanmu sai ana kawo mana zargi aciki. Tace karshen manai yayanka zasu daurawa kaifi zasuce nice na saka poison cos they hate me. Duk wani abu mai muni daya faru yaranka zasu hada kai suce nine sabida basa kaunar aure na dakai. Tayi ta memeta masa wann maganan har ta gaji, ita tun ma baa fara binciken ba tace sam makrici yaransa suke son suhada mata dan aurensu ya kare shikuma yaki amincewa da korafin nata shiyasa ta tsorata ta gudu zataje gida neman taimakon gaggawa. Yadda tay tsayuwar daram tana bambami da masifa a tsakar harabar gidan zaka dauka dagske ne amma cikin ranta bakaramin tsorace take ba. Tasan asirinta inhar ya tonu toh babu shakka zainab saita mata rashin mutuncin da hankli bazai dauƙa ba snn sauran yayan mijinta ma bazasu taba yarda ba she must just find a way to shut this whole thing down Tunanin abunda zataje ta fadawa mum dinta tafarayi dan batason tafara tuki cikin tashin hanklin nan datake ciki ayanzu. Can saiga su Hjy khadijatu sun fito atare, ata can gefe ta inda bata wani kallonsu suka tsaya Ahmed yace musu su jirashi anan bari yaje ya fito da motarsa sai su tafi. Kafayat har tagaji zata bude akwalar motarta na gado tahau sai caraf idonta ya hango mata wulgawar Ahmed atake taja ta tsaya tanata kallonshi tareda jin kamar tay gudu taje ta rungumesa koda ma zataji sanyi sanyi. Har yaje ya zaga yaje ya dauko babban jeep din DBX dinsa ya fito dashi bata motsa awajen ba Yana kwaryo kwana da motar ta wani tsaya agabansa tare dayin banga banga a agaba ta inda motar zai wuce irin inyazo ya tsaya innan a gabanta dan tana sone tace masa ya rage mata hanya kodan ta samu dama suyi magana dashi koda fadane tana so suyi,cos she really miss him, and badly wnt his attention ko yay ne ma. Bata damu ba danko da raping dinshi akace mata tay yau zata iya sabida sosai yay mata kyau har duk tsikar jikinshi suna tattashi tanamai jin tsinannen sha'awarsa acikin ranta kamar zai haukata ma kwakwlawa. Yana kallonta yay da fuskarsa kamr bai taba dariya ba, Daidai inda ta toshe hanyar ya ja yay parking awajen baiko ce mata ta matsa ba bare taji dadin ya kulata, tana gani ya kashe motar ya sako kasa cikin nitsuwa hartafara wani irin makirtacen murmushi tanamai gyagyara tsayuwarta wai duk ta dauka wajenta zaizo. Kafin nan ta kammala gyara tsayuwarta har ya wuceta phewww kmr wani wanda fatalwarta kawai ya gani,da mugun mamaki tawaigo tana kuwa juyawa ta hango hjy khadijatu agaba tana tahowa akasaitance as usual ta sako wanii irin kaya na alfarma ajikinta daya mata kafurin kyau tay lullumi da babban gyale mai kauri sosai wuya da hannunta sunji gwalgwalai masu amsa sunansu gwalagwalai.. Dauke kanta tay akanta dan tasan har abada wann matar dai tafi karfinta, juyawa tay tanamai lekawa ta bayanta sai can taga Ahmed yanata murmushi ya miƙawa Adiaha hannunshi itama murmushin takey kafin ta mika masa nata hannun yana riko hannuntan yakai bakinshi yayi kissing hannun sosai sann ya kamota suka fara bin mamanshi abaya abaya. Kafewa Kafayat tay awajen cak bata motsi kamr wanda ta haɗiye sanda dan bata san sanda idanunta ya ciko taf da ruwan hawaye mai tsananin ciwo da radadi ba. Wani abu ta dingaji mai zafi da karkasashi ata cikin magwaronta, wani gullutu ya tsaya mata cak a kirjinta yay mata babakere, hatta yawun bakinta ya shaketa a wuya gam gam yaki wucewa. Hajya ce ta fara wuce ta batako kalleta ba bare ta sanda ita awajen. Duk da yadda ta tsura wa su Ahmed ido bai saka ya sake hannun Adiaha ko ya kalle ta inda take ba, Adiahar ce ma duk ta kasa nitsuwa sosai jin kafafunta yana rikewa yanamai harhadewa sabida kallon gigita da firgita da kafayat din take binsu dashi. Tana kallo suka wuce ta gabanta, ya sake hannun adiaha ya bude ma mum dinshi owners coner ta zauna kafin nan ya budewa Adiaha gaba itama ta shiga ta zauna a nitse.. Ya zago zai bude driver seat kenan kafayat ta rugo wajensa hartana haƙi ranta a harzuke jikinta har na kyarma tace..wait...Wait,..Ahmed...Damilare? Yay kamr baiji ta ba ya shiga motar ya zauna gaban madubin tazo tana kwankwansawa kmr wata marokiya. Saida yaja mata tsinannen aji snn ya juyo ya mata wani irin kallon banza,Yana sauke glass suka hade ido hawayenta saura kiris ya sauka dataga yadda yay azaban kyau duk ta susuce yace Excuse me?.. Ajiyar zuciya ta sauke cike da borin tsananin kishi da tsegeran rashin kunya tace " fita zakayi? Girarsa na sama a dage yace " kamr ya bangane ba. Who are u talking to. Ganin Adiaha ta tsura mata ido yasaka taja tsaki tay saurin share hawayen dake son sauko mata, muryanta harna rawa tace I mean in fita zakayi nima inason ka aje ni awani waje emmm damilare pls Can i come in? Baiko amsata ba saida yakusa kare jan galss dinsa sama snn yace "no".. Kafin tay magana har ya kulle motarsa ya kunnata tsabar takaici takai ma motar naushi kafarta yahau mata zafi tafara ihu tana kiran sunanshi tana cewa saidai itama yazo yafita tare da ita.. Hjya khdijatu sai karkada kai takeyi cikin shan mamakin irin haukan daya kama kafayat. Da ya wani irin waina tayar motar kamar zai takata saida ta razana ta falfala da dan banzan gudu ta koma can baya. Kafin ta dawo hayyacinta har sun kama hanyar waje, kukan datake dannewa ne ya rikito mata tafara zage zage a mugun fusace taje ta bude nata motar ta shiga da niyyar zuwa gidansun sai kuma taji bazata iya ba dolene tabi Ahmed tanason tasan inda zaisuje da mum dinsa da matarsa. Tuki take tana kuka sosai kamar ranta zai fita dan Gani take kamar Adiaha is living her dreams already, and she just cant wait to make her life unbearable agidan Ahmed tunda har mafarkinta akansa ya rushe na kowa ma saiya rushe. Abaya baya ta dinga binsu har suka isa gaban offishin NIMASA national headqtr, nan suka sauƙe hajiya khadijatu tare da mata sallama har sanda ta lume ciki kafin nan yaja motarsa suka bar wajen. Binsu kafayat keyi at a close distance wanda baifi motoci uku zuwa hudune ke tsananinsu ba. Agogonsa ya kalla kafin nan ya dube Adiaha wanda tun zamansu anan tunanin kafayat kawai itama takeyi dan har fargaba takeji a duk sanda taga yarinyar she just hate her immensely nunawa kawai bazata iyayi ayanzu ba. "Babe baki jin yunwa baki karya bafa? Cikin sauke ajiyan zuciya ta kallesa "inaji, kai baka ji ne?..bai amsa ba ya harare ta yace kina jin yunwar ashe kikayi min shiru ai dana sani da ban tambayeki ba saikita zama da yunwar cikinki Tace am sorry hubby, Kasan baka fada min inda zamuje ba karkuma na kawo wnn maganan kayi fushi dani..i dont want to upset u. Cikin kyabe baki yace . "Oshey, thank u for calling me a time bomb Dariya tay shima sai yay dariyar kadan snn ya waina kan motar izuwa hanyar wani hadadden luxury restaurant inda ake dafa irinsu chineese food, thai etc da sauran kwamulashe na zamani. Tin basu gama parking ba Adiaha tay ta kallon yan matan dake fitowa acikin wajen duk babu irin kalarta awajen cos they are extremly classy and rich irin wann ma ko karuwai ne sukazo nan tasan sun riga sunyi kudi sosai. Yana kammala parking yace mata "me zakici? "zamuje cikine ki zaɓa ko inje in siyo maki abincin na kawo maki. Ta rasa me zatace duk kunyar kanta ya isheta gani take kamr inta fita ahaka za'a ta kallonta kamar yar bola halama ayi mata dariya . Dada karewa yan matan dake safara awajen tay kallo snn ta girgiza kanta ahankli tace hubby just oder anything for me bazan shiga na zan jiraka anan Kafadunsa ya daga yanamai cewa cool Baki da choice ko? Tace emmm ur choice is alwys mine Baice komi ba yay murmushi ya kama hanyarsa ya shiga ciki. Kafayat datay parking acan nesa tana kallonsu ta sauke ajiyar zuciya takaicin Adiaha yabi ya isheta kawai sai ta fara zage zage ita kadai. "Haaaa dis girl is a mumu, Very local girl, wawiya kawai..mtsww ace ankawota nan wajen memakon ta rike hannun mijinta su shiga tare tasha kallon kayan duniya ta debi na banza takama tazauna a mota dinkim dunkam kamar doluwa jaka..mtswwww What a waste of brain ...ni bansan ma ina Ahmed yaje yayumo wann mumu girl din ba. She have absolutely nothing except the face and the body...babu kwakwalwa at all ode number one. Typical mumu babe.. Adiaha tana ta kalle kalle duk wance ta wuce sai tay admiring dressing dinta tanata tunanin yadda zata gaya ma Ahmed itama ya siya mata kaya ko ya bata kudi ta saya sabida ta dena jin kunyar shiga cikin mutane. She have already lost her self confidence tunda ta aureshi, her self esteem is even more lower datazo ta gamu da jarabawar rayuwa na zama acikin mutanen da suke kusheta kusan kullum. Tagumi tay cikin tunani ta inda zata soma masa maganan hakan after a while harta soma gajiya can saigashi nan ya fito da ledoji guda biyu ahannunsa na take away da drinks da staters. Yana zuwa ya mika mata su duka snn ya dawo ya shiga motar ya zauna yana kallonta, its all urs yakamata kici, tace kaifa? bazaka ci ba. Yace aciki na ci nawa nikadai kinsan ni bazan iya cin abinci acikin mota ba. Ranta baiso ji hakan ba amma ta basar tay masa godiya tay masa snn ta buɗe ledojin na fruits salad din ta soma ci kafin nan ta ci abincin soyayyen kwaine da meat balls na kaza da mashed patatoes da sauran tarkacen hadin su na turawa..duk cinta hakanan ta gaji ta bar saura abincin kuwa da dadi sosai. Kafin nan ta kammala cin abincin har sunyi rabin inda zasuje Wahalalliya kafayat nata binsu abaya abaya zuciyarta na harbawa Har suka isa gaban wani katoton shoping mall acikin kwarimpa bata dena bibiyarsu ba. Yana kashe motar yace Oya.."Lets go in' Yadda yay maganan tasa cikin comand tasan kawai bayason wani korafi dan haka ta sauko kasa tafara binshi abaya har suka kai cikin mall din atare. Suna shiga ciki Adiaha ta fara kalle kalle dan babu wani abun duniya da babu acikin mall din komi da ake bukata akwai sashi sashi na abunda ya shafi mata da na maza infact komi akwai ciki cos is an international store yawancin suppliers dinsu daga united kingdom ne ko united state of america. Yanata lissafi a brain dinsa ya rasa ta ina zai fara kaita dan ya lura kamr tana bukatar komi ma. Duk da haka ya lura kamr rashin sutura yafi ci mata rai, yafi damunta aranta dan haka yajata suka haura upstairs acan sama na uku inda zallan kayan sawa na mata yake. Kirjin adiaha kamr zai fito waje dan murna idonta har ya cicciko da ruwa tanata son ta boye mashi hawayen nata Daya lura da hakan saiya riko hannunta ya dan matsa dan kartay embrassing dinshi acikin mutane. Yace "Babe zanje na duba wani agogo so zan kyaleki da attendant ki zabi kayan da kikeso kinji? Batay masa musu ba tace okay, yana zuwa gaba ya taho da wata expert thats so friendly ya hadasu yace suje tare. Duk ya fadawa expert din abunda yake son adauka mata na amfaninta dan yasan mutumiyar tashi zata iya kunyatashi da shirme. Nan matar ta fara zagawa da Adiaha tana nuna mata section section na kaya acikin tsara mata abunda ya kamata tayi da wanda bai dace tayi ba. Inner wears masu kyau ta diba set set guda biyar a kwalayensu pants bras undies vest etc, snn suka debi nities suma suka dawo aka deba mata english wears da hijabs da abaya da kuma leshuna da atmpa dake taga agidan nasu sunfi yin wankan leshuna dan haka shine yafi yawa acikin kayanta, mayafai guda sha biyu masu aji da tsada ta deba mata kala kala design daban daban. Ta hada mata da takalma da jakuna kala kala suma, komi daidai yadda Ahmed yace mata tayi haka takeyi. Adiaha duk ta dawo kmr zombie bata da wani choice nata nakanta saita dawo mata kamar yar kallo dan ko matar zata mutu tana tambayarta choices dinta sai tanajin tausayin kudin mijinta haka zataki sam tana daukar abu mai kyau intaga high price ajiki, matar ta dinga mamakin Adiaha aranta bana wasaba dan ta dade batagan mace wawiya kamr ita ba.. Dake ta riga ta saba da Ahmed shiyasa tay mata abubuwa tsakani da Allah duk dama aranta kam ta gama rainawa wayonta da ajinta. Bayan sun siye mata enough kayan sawa cikin manyan shoping bags yakai takwas aka ajesu agefe snn ta kaita sashen jeweries ta deba mata iya yawan wanda ahmed yace su deba.. Adiaha duk ta gaji dan wajen yana da girma sosai basu isa suce zasu kureshi ba can sai gashi nan ya dawo duk ta dauka har sungama siyayyan ne, biyan wayann din da suka siya kawai yau aka musu packaging duka snn, yace mata ta canja kaya suje kasa ta wani bangaren, duk ta rude they have various changing room matar ce ta raka adiaha ciki taje ta sauya kayanta tasako wani sabon gown pitch colour ready made mai dan tsada acikin wanda suka siya yana tafe da mayafinsa, nan ta canja hardasu takalmi ta saka flat shoe mai kyau golden colour dik saitaga ta zanja kamanni kamar ba ita ba. Baki a washe ta fito yanayin reaction dinta yasa shi yay murmushi Lets go matar tace suka kama binta abaya, har suka koma wani sashen Zallan kayan man shafawa ne dana gyaran jiki, dana gyaran gashi Sai wajen gyaran jikin shikansa agefe. Daga ganin mutanen dake wajen basai an gaya maka ba zakasan expert ne wanda suka kware akan aikinsu. Saida akaje akayi mata skin test aka ga yanayin kalar fatarta snn aka rubuto irin mayukan da zasu dace da ita sosai Bayan nan Wani private area aka kaita bata kara ganin idon Ahmed ba, anan aka kawo mata ice creams da chops aka kaita wani daki ta cire kayanta duka aka fara mata aikin dilka na turawa, some of them really hurts amma hakanan ta daure, asata awann machine din acireta asakata awann Har wajajen karfe 2 na rana snn suka kammala mata gyaran jikinta gabaki daya ta samu tay sallahn zuhr, tana kiransa awaya yace mata yana tare da abokinsa banji amma yaanzu zai dawo. Hakan ne yasata kwantar da hanklinta, aka zo aka mata manicure da pedicure snn aka wanke mata gashinta aka wani irin gyarashi yay kyau yana wani irin sheqi Adiaha tafara jin kamar ba ita bace gabaki daya. Ita dakanta takejin jikin ta ya sauya mata gabaki daya, masu gyaran jikin kuwa sunji dadin ta sabida ita bamai korafi bace sai yadda sukayi da ita shiyasa kominsu ya tafi akan lokaci. Ba'a tashi gama mata komi ba sai wajajen karfe biyar na yamma saura, wann attendant din itace mai kawo mata chops tanaci intana jin yunwa, bayan an kammala mata gyara ta maida kayanta ajikinta she was looking more fresher and finer anata dauka mata hoto. Daga nan matar takaita sukaje suka tattari man shafawarta da kayan kwalliya na zamani hada su sabulan wanka da kayan gyaran gashi. Bayan nan suka dawo kasa matar ta dauka mata perfumes da sanitary pads da sauran tarkacen mata ta hada mata dashi. Adiaha saita fara damuwa ganin kawai kamar kudin mijinta ake kararwa ajikinta itadai tausayin kudinshi takeyi harta fara jin haushi haushin matar aranta. Matar dake ta lura da ita wawiya ce wani abun ma bata gaya mata in zata dauka.. Wann ranar zai iya zamowa damar ki ta karshe hala har ku kammala rayuwar aurenku a duniya baza'a kara baki wann daman ba. Matar ce tafara gaya mata haka acikin yanayin wasa musammn dataga tafara daddaure fuska akan wai ana wasa da kudin mijinta.. Kafin nan a bangaren kafayat dake bibiyarsu kuwa har cikin mall din itama tashigo ta samu lokcin suna haurawa sama ta iso cikin mall din a rude itama duk jikinta na rawa, duk ta rasa yadda za'ayi ta bibiyesu, sai ta biya wani attendant da suka dan saba tahau masa karya tace mishi ai Ahmed din mijinta ne ya kawo sistersa ne shoping kuma joint acct sukeyi tare dashi so tanaso ne ayi tracking mata payment details na duk abunda suka saya dan aranta so take tasan nawane zai kashe ma adiaha acikin shoping mall din nan. She knew he have enough money to spend Kuma zai iya kashe wa mace ko nawane,yana daya daga cikin abunda yasa bata iya fushi da walakancinsa tun suna tare sabida shi yana da sakakken hannu inhar zai kashe maka kudi dagske zai kashe maka wanda har saika sha mamaki. Ko Wayar dake hannunta ayanzu ma duk da kudinshi ne hatta rabin kayan datake sawa ajikinta take takama dashi duk shine yake bata kudin siyensu musmmn ma inta zo wajenshi adacan dasuke kawance. She is aware that Komin walakncin da zai ma mace bazai hanata kudi ba saidan kuma inhar ya tsane mace kuma toh ko guturu ma saiya fishi kankame hannu. Tun bayan data barsu a mall din gidan mahaifyarta taje duk hanklinta a tashe ta kasa zama ta kasa yin komi idonta nakan waya tana jira a tura mata information wanda ita kanta batasan mezatay dashi ba kawai dai so take tagani. The highest amount he ever gave her to spend adacan taje tayi shoping ta biya kudin makarntar ta was 1.5 million Banda iphone daya siye mata alokcin. Adiaha was looking flawless sai gamshi jikinta yake fatar jikinta yay sumul sumul yana wani yauki fuskarta na fidda haske sabida gyaran dayasha. . Sumar kanta madaidaici aka tsaga shi gida biyu aka mata coils ata gaban tay kwalliya mai kyau Shi dayansa ya dawo a mota around 6pm na yamma yazo mall din yabiyasu sauran kudinsu snn ya dauketa suka kama hanyar gida. She was busy blushng all the way sabida kallon dataga yana mata atake tafarajin karfin gwiwrta ya dawo tafarajin kanta kamar asalin mace.. She is no longer scared of going to any limit of romance with him now, musammn aynzu dataji jikinta yay wani irin kyau da laushi gata tana zuba mayun qamshi. Agidan kuwa tun fitarsu su anty adizat suka kafa chapterta kowa tana tofa albarkacin bakinta acewar anty nurat yanzu suka fara gasa ta tunda munafukace taje ta hɗa musu makirci awajen Ahmed anzo anci musu mutuncinsu..anty adizat ta dinga rantsuwa cewar bazata taba yafewa ba itadai saita walakanta Adiaha musmmn ma da suke tunanin ayadda take dacan haka zata cigaba da kasancewa duk tunaninsu dan ceton ran shafiu datayine yasaka ahmed yau yabi bayanta babu wani abunda zai canja a tsakaninsu tsabar sun gama raina mata wayo aganinsu ahaka zata kare a kaskance tana yawo kamar yar bola acikinsu suna rainata Yau babu wani samfurin mugunta da keta da basu zauna sun shiryashi wanda zasu nayi a munafurce domin Adiaha ba. Kafayat da mahaifyarta ne a tsakiyar falonsu suna kan fada akan daga hankli da kafatayat din tay duk taki cin abinci taki zama ta huta sai jeka ka dawo take wai tana monitoring din ahmed da matarsa. Hjy fatihat ta dinga mata ihu tana cewa ahaka zaki kare kafayat asararriya. Memakon ki kama aurenki ki haihu da alaji bello ki samu rabonki a familyn jimada kin zauna kina bibiyar rayuwar Ahmed da matarsa..ure internationally crazy bakin ciki ne zai kashe ki Mutumin da ko kishin ki ma baiji ba? Memakon kin auri ubansa ke kimasa walakanci yanzu shine yake cin ubanki ya hanaki zama gidan miji shikuma yana enjoying life nashi ..kafayat sum evil spirit has definatley use damilare to curse your future .. damilare is ur curse aaaaah kafayat Bazaki bar shegen yaron nan kiyi rayuwarki ba Kafayat tace babu ruwanki mumy ni kawai kyaleni bakisan abunda nakeji araina ba, so how did u expect me to feel bayan wata ne take living dreams dina agaban idona tareda Damilare.. He is the love of my life Hajiya fatihat tace "Past tense. Not anymore, keda damilare har abada tunda ubanshi yaci gindi naki! Kafayat ta kara sautin kukan ta, mum meyasa bakida imani ne! im hurting here...Na gaya maki har rike hannunta yakeyi openly, yana bude mata car, he took her to fancy restaurant and later even took her for shoping.. Hja fatihat tace Ya isa haka kafayat kin gaya min wann labari yafi sau dubu daya yau bana son naji kuma..idan haka ya maki zafi kisaka alaji bello jimada yakaiki mana, see me see trouble ooo bashine yana cin gindi naki ba. Mummy pls stop it wann wawan tsohon ne zakice na fita dashi...god forbid Menene yake dashi? Dacan ne yake da arziki amma yanxu Baida komi sai pension, da katon burarsa mai kamar karfe, ...all the luxury he is enjoying na yaransa ne sune suke spending masa kudi, kuma tunda ya aureni basu son bashi kudi mai yawa saina kashewa..sai inta jiransu sai sun bashi kafin nan ni yabani?Mummy how is it fair? Ko zai kashe min kudin ma bazai kashe min millions ba...but Ahmed and his brother suna da kudi sosai yanada phameuticals business and alot of shares in real estate. Ahmed aunty is even a big politician yanzu dana auresa yanzu da hala ta bani wani aiki mai kyai awani waje duk kikace min saina auri tsoho toh gashinan ai..am just frustrated, am depressed, i feel cheated. Ahmed is giving away evrything dat belong to me to another woman ..acikin wani irin azaban kuka mai cin rai ta fada hartanajan sheshkka mai zafi.. Tana cikin kukan sai kilau wayarta yay kara alaman shigar sako Hjy fatihat ne tay sauri zata dauki sakon ta goge dan karta gani hanklinta ya kara tashi, kafayat tay wuf ta fauce wayarta a masife tana kuka, hjy fatihat na kkrin hanata tana cewa kafayat dis will only hurt u kidena bincikan sirrin damilare ina ruwanki da kudin da ya kashe wa matarsa? ... Ko ajikinta ta kwace wayar ta gudu dashi can gefe snn ta bude tex din da sauri sauri tana kallon amount din da Ahmed ya kashe ma Adiaha a mall kuwa ta sake wayar ahannunta ya fadi kasa ta fasa wani irin kara ta zube kasa in total nervous break down. [6/11, 10:37 PM] SURAYYAHMS: Hajiya fatihat ta karaso kanta da gudu a rude tanamai tattabata kafayat arikice,kafayat meya sameki haka? Ganin ko motsi batayi yasaka ta rasa inda zata saka kanta kawai ta dauki wayar a rude ta duba sakon tana kalla saida idonta ya fiffito waje itama.. Ta rike baki"Haaaaaaa, tayi ihu tare da cewa 2.9 million just like that?.. aje wayar akasa tayi hannunta na rawa rawa..ta koma kan yarta kafayat da fuskat tausayi "kafayat pls wake up errh damilare bashine kadai namiji a duniya bafa ...kafayat Karki kashe kanki da baqin cikin damilare, dagangan fa yake mikii wann abu dan ya kasheki da baqin ciki ki kare alalace,pls dont mind him my doter he is a very wicked child.. Jin taki tay motsi yasa ta fice da mugun gudu taje kitchen ta debo ruwa tafara yayyafa mata da kyar ta farka tana bude ido ta fashe mata da wani irin ragwababben kuka mai cike da bakin kishi tare da saka tashin hankli. Kasa iya controlling dinta tay saida suka haɗa da gadon asibiti.. Afannin su Adiaha kuwa yau daban take jinkanta dan suna isa gida daf ana kiran sallan magrib Ahmed ya sauketa adede bakin flat dinsun sann yay alwala awaje ya wuce masjid dinsu dayake ta can waje. Hakan ne ya bata isashen dama tahau kwashe duk kayayankin ta daga booth ga nauyi ga yawa amma haka nan tayita dakonsu zuwa cikin room dinta, she was feeling really nostalgic, emotions dayawa suna mamayeta ta rasa yadda zatayi ta fassara irin azaban dadin datakeji aranta adede awann lokacin.. Tana kammala kai kayanta cikin dakin bata tsaya bude su ba taje tay Alwala tay sallan magrib sann ta jawo kayan jiki na rawa cikin zumudi tafara ciccire na cirewa tana jerasu a inda yakamata acikin wardrob dinta, kowani kaya in ta daga tagansa sai taji dadi tareda hawayen farinciki masu sanyi da suke saukowa da cikin idanunta. Haka Allah yake lamarinsa daga zero zuwa hero, dazu nan take kallon mata da kayaki masu kyau da tsada ajikinsu gashi yanzu itama ta mallaki irinsu even morethan enough dan kuwa kayan sawa kam an deba matasu ne isassahu kuma latest designs nagani na faɗa musammn ma laces dinta da duk babu na kasa da dubu ashirin kowanne yana shining gasu matured colours da design wanda tasan ko ita bazata iya zabar makanta mai kyau har haka ba. Abayas da English wears da inner wears duk ta jeresu tsaf ajikin hanger na wardrb dan tarkacen wanda suke bukatar dinki kuma ta zabesu da dan yawa suma tabajesu agefe sauran kuma ta aje acikin wadrob wasu ta sakasu a jaka, dan har akwatin aurenta yasaka an dauka mata awajen siyen jakuna, irin fancy ecolac boxs mai set bakwai din nan. Iya abunda taga zata iya kawai tay tabar sauran dan tagaji sosaai tana bukatar hutawa ga kuma Tunanin yadda zatayi shiga mai kyau domin ta godema mijinta yadda ya kamata. Duk ta rasa wani salo mai kyau da armashi zatabi domin ta nuna masa dumbin farinciki da godiyarta ayau game da alherin daya mammata.. Bayan ta tarkata sauran kayan agefe sallahn ishai tay akan lokci, nan ta mike tayi marmaza ta shiga bathrum tay wanka da sabbin sabulan wankanta masu azaban qamshi... tana kammalawa ta fito ta shafe jikinta tsaf da mayukan gyara jiki snn ta shafa turarruka kamar kala uku ta zauna agaban mirror ta yi kwalliya mai azaban kyau ta shafa coil gel ata gaban gashin sumanta ya wani kwanta ya mata kyau sosai. Wani hadadden nitie ta dauko baby pink colour irin kalar jambakin data saka ta feshe shi da turare mai sanyin qamshi snn ta saka ajikinta ta jawo sleeper tasa ta fito kitchen ta fara aikin juye abincin daya saya musu tum ahanya plain chips ne kawai da naman kaza anyayyanka shi yan dede nan tay warming dinsu qamshin abincin yafara aika sako yanabin ta kota ina. Bayan tay serving dinsa tray nan ta debo isashen fresh hollandia milk acikin tumbler ta taho musu dashi. Ata bangarensa kuwa har saida aka kammala sallan ishai yaje ya duba iyayensa yaga lpyarsu kafin nan ya dawo cikin gidan. Gajiya duk ya dameshi dan haka ya wuce wajen wanka,yana cikin wankan yana tunanin nasihar da Abokinshi banji yay masa dazu, the truth is shi bai taɓa kwanciya da wata ya mace ba, amma kuma yasan matarsa tasha kwanciya a waje da maza kala kala, duk shine yakesaka masa feeling din jin kasalar tarawa da ita da zuciya daya, he is soo scared of infection baison kuma yace zaiyi amfani da wani protection bare taji babu dadi aranta kotace masa bai yarda da ita ba. Banji ya gaya masa cewa babu wani abin damuwa aciki yace masa Zasu iyayi suna treatment din ahankli harta warke inma bai yarda da ita ba. Its true dat he just cant keep sex starving her, tay kokri ma datayi hakuri da shi harta kai fiye da wata guda agidansa batare da wani abu mai suna sex ya shiga tsakaninsu ba. Haka ya fito daga bayin duk jikinshi tadau wata muguwar qamshin turaren wanka hade da sabulan wanka yy wani fresh dashi fatarshi yana kyalli kamar wani sabon ango qamshin sabulan wankar lavender extract ta gama balbale gashin kansa data cudu da wanki tayi wani fessss tana sheki, tsaye yay agaban mirror yana kallon kansa kafin nan ya fara shafawa jikinshi mayuka masu taushi da qamshi yabi ya feshe koinanshi da turare. Jim kadan sai ga Adiaha nan ta taho bakinta dauke da yar karamar sallama, A hankali ta bud'e kofar dai-dai lokacin daya d'ago kansa cikin sigan jan hankali yanami kura mata idanun nasa akan da nitynta daya mata kyau sosai . She look really pretty and attractive today kyaunta ya bayyana masa yau fiye dana kullum yay rolling idonshi snn ya dauke kanshi yana murmushi ahnkli... Wani sakaltaccen miƙa ya saki kass ashhhh babe wlh na gaji sosai ince dai kin iya body massage? tray din ta fara ajewa tana murmushi batace masa komi ba. matsowa tayi tare da fadawa jikinsa ahankli tanamai mannuwa dashi. Lumshe idanunsa yay sosai cream din dake hannunsa ne ya fadi a kasa jin kalar rungumar da tama Masa mai zafi gabad'aya yaji ya fara d'aukewa. nonuwanta ta fara goga mishi murya kasa kasa yace "babe is that a massage? Dariya tayi kafin ta hankra har ya juyo yanamai fuskantar ta,d'agota yai tare da d'aura hannunsa saman kukunta yana shafawa da hannunshi mai balain qamshin turare. Yanamai kallon idanunta yace "U look beautiful" Ta masa kiss abaki tanamai cewa just for u. Dada kankameshi tayi turaren jikinsa na rouge wanda ya shigewa jikinsu yana gamutsata yana wani irin shigewa can cikin fatar jikinta suna dulmuya da zafin turirin jikintan a tare, d'aura bakinsa yai saman wuyanta wani i'rin rikitaccen kiss ya fara sauke mata ta ƙaƙƙameshi sosai tana Kara narke masa kamar mayya, kiss yake sauk'e Mata ta ko'ina jikinta ya fara mutuwa murus.. Tallafo fuskanta yai nan ya daura bakinshi saman nata ahankli kafin nan ta bude bakinta cikin amsar tashi, a hankali ya zura harshensa can ciki ya fara sucking lips dinta kamar zai cinye shi wani irin rumgumeshi tayi tana saukar da nishi mai uban zafi a hankali ya fara moving da ita har suka karasa bakin gadonsan. kwantar da ita yai a hankali ya fara bin jikinta da wani irin rikitaccen salo na romance tare da zamar mata rigar jikinta ya saura daga shi sai karamin wando taciki a hankali ya zame bakinsa tare da daura bakinsa saman nipples dinta dasuka tattaso suka mimmike Haka ya ringa tsotsa mata kirjinta a hnkli yana cizawa a hankali ya fara bin lungu da sako na jikinta Yana lashewa sai da ya cire mata kayan jikintan tas sannan ya Kuma damkar nononta yana lagud'awa d'ayar kuma yana tsotsa sosai kamar zai shanye nonon sai zukowa yake yana mata wasa dasu dan suna da girma babu laifi. Adiaha ta birkice masa sosai tana nishi mai karfi har wani shidewa takeyi sosai take jin dadin murzar da yake mata sosai yana matsewa sai Da yasha nonon ya laguda sosai kafin nan Tahau kansa tana Shirin saka bakinta cikin nashi da sauri ya dakatar da ita a marairece takalleshi ya lumshe ldo ta daura hannunta saman nipples dinsa.." "Babe lets eat and pray first"..ahankali yaga ta mike daga jikinsa tana tafiya tare da juya mai mazaunanta da suke kara rikita shi alokcin dakyar yake numfashi domin ya fara hawa can sama sosai binta kasa yay suka sauko wajen da ta aje abincin suka sauka nan tay serving dinsu suka faraci tana bashi abaki har suka koshi.. Bayan nan ta tattara wajen tazo ta samesa har ya shiga bathrum ya tsaftace jikinshi yana kkrin yin alwala, hakan itama tayi suka dawo dakin kusan atare ya shimfida sallaya yaja su sallah for the first time tayi sallahn kusa da mijinta, bayan sun kammala ya juya yay mata addua. Da Hira ta fara jan shi ahankli ahankli suna dan hirar kayan da suka siya yau din she was very excited about evrything. Sai kallonta yakeyi harya matso kusa da ita yana dan shafata ahankli ahankli, surutu takeyi shidai bama jinta yakeyi ba, jim kadan ta dinga jin wani irin abu yana tsarga mata a duk sansar jikinta tunda Ga tsintsiyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta most especially kasanta da kirjinta dake mata wani zafi zafi dan shafata yakeyi sosai har hirar tata ya fara fin karfin bakinta, kan gado ya dauketa cak ya direta. kirjin sa tafara shafawa itama ahankli cikin natsuwa Tare da murza masa dan kadan din gashin dake kwance a faffadan kirjinshi cikin wani yasahiyar yanayi ta kamo nipple dinsa dake zagaye da gashin tana murza masa hankli.. wani irin numfashi yake fitarwa mai gwauraye da dadin daya tsinci kansa tare da sake bada himma gurin gigitata mata jiki ta hanyar sake zira yatsan sa cikin kasanta da kyau ta yadda zai samu damar rage mata sha'awarta dakyau dan sosai yaga ta zaucu..Mirgino da ita yayi ta dawo kasanshi tare da gyara mata kwanciya sannan ya cire mata kayan dake jikinta ya yaye shi yayi gefe da shi tare ware mata kafafunta ya sauke bakin sakan mararta yashiga sucking dinta kamar ya samu abunci tsabar dadi se lashe baki take tana juyi can ta furta wayyo a kasale Sai faman turo masa kasanta takeyi yayinda take can cikin duniyar da batasan shi Wanda tunaninta ya soma tsinkewa da manta azaban walaknci data sha a hannun sa kwana biyu. Dake yasan ba virgin bane baiyi wata wata ba ya fara shiga kasanta yana wani irin nishi ahankali ahankali. Cikin kwarewa yakebi daita dan kar taga wani gazawarsa wani irin zabura kmr zata tashi tayi tare da kwalla wata irin kara alaman tana son ta kawo, bata taɓa jin namiji irinshi ba, kanta kamr zai tsinke duk ta birkice masa, Shafo ta ya shigayi yana kiran sunan ta cikin lallashi can ta koma a sanyaye sharaf akan bed din,anan ya rike ahannun da ya shiga turawa ciki wani irin azaban dadi ta dinga ji ajikinta Wanda bata taba jin irinsa ba dan radadin dadin ya ratsata fiyye da fahimtar brain din ta.. wani iriyar shock yakeji dan duk jikinsa na rawa sai can sannan ya dakata yana sakin numfashi da karfin gaske, ahankli ya soma sararafa ta iya son ransa tunda yaga cewa yafita power shikenan kuma wani irin gurnani takeyi Na azaban dadi Haka ya rinka shigarta yana durxan ta dan karfi ba'a acikin hayyacinsa sosai yake ba Kwata kwata bai mata da wasa ba sun dan jima cikin romance har dede 2am sannan ya sarara mata Ahankali ya dagata ya koma gefe sai can daya huta snn ya jawota jikinsa ya rungume tsam tsam ya rungumeta cikin lallami duk dama yasan ba farkon yinta ba kenan arayuwar ta. Shine duk yakejin jikinsa wani iri ajikin ta.... Bacci yau Adiaha ta kwasa harda minshari A fannin Kafayat kuwa ba ita da farkawa ba sai washe gari akan gadon asibiti, mahaifyarta ne a kusa da ita tana warwarewa tace kafayat nifa nagaji zan kira mijinki kawai yazo ya daukeki im tired of all this nonsense da kike jefa kanki aciki akan damilare. Sauka tayi akan gadon arikice snn tace mumy i am fine And ready for a war dan wallhy bazaiyu ba... Ahmed cannot destroy my life snn yaje yana kashewa wata jakar yarinya kudinshi..i have to do sumtin fast fast.. tana fadin haka Ta hau saka takalminta tay waje fuuuu tana famar kulla wani sabuwar makirci acikin ranta. Hjy fatihat tabiyota aguje dakyar ta rikota "ina zakije? Cikin fushi tace Mumy ki rabu dani tunda bazaki temake ni akan revenge dina akan Damilare ba.. nayi miki biyayya na auro alaji bello amma kin kasa gane cewa bazan samu wata farinciki arayuwata ba muddin damilare yana tare da wata mace wnda bani ba..tunda kunce bazan aure sa ba kuma ,i want to destroy his marriage bazan taba samun hutu araina ba saina kashe auren nan. Tana kammala fada cikin fixga ta kama hanya zata wuce hjya fatihat ta kara shan gabanta. "Kifada min ina zakije.. Tace zanje gidansu anty mojushola, i want to use this text as an evidence againt dat girl, kinsan wawaye ne dik tsiya ya cinye gindinsu idan suka ga yadda Ahmed yake wasa da kudi akan wata yarinya na daban rudewa zasuyii..ni ban damu ba inyaso su daga yaki agidan..amma bazan dai kyale auren damilare ya zauna lpya ba oo.. Tace toh mesa bazaki koma dakin mijinki kawai ko hada gurmin awajensa ba Cikin katseta Tace mum ya isa haka ance miko tsohon nan baida wayo ne? ba kowani lokci magani yake cinshi bafa haryau yana bin matarshi kamar kare inta yi fushi zakiga ya karyatani i cant risk it..gashi ina tsoron asirina ya tonu sister zainab zata kasheni oo Hjya fatihat tace just leave that one, jiya kina bacci naje wajen goddess tace zata rufe case din bazasu miki komi ba...gashi itama tana nemanki.. Eh naji amma dai baynzu zanje ba,mum kedai kinason kawai na koma dakin mutumin nan ne dan burinki na samun jika da jimada house ya cika akaina...and all i care about is how to destroy damilare's marriage. Toh shikekan kafayat tunda bako yarda dani ba muje nizan tayaki abunda zakiyi yanzu amma kisan daga munbar gidan wajen goddesss zamuje straght daga nan. Tace okaay lets go Nan suka dunguma suka isa har gidansu anty mojushola suka pumpa su sosai akan kudin da Ahmed ya kashe ma Adiaha...anty moju taso ta share maganan amma anty ramoutou tace samm saidai suje wajen dan uwansu bello su gaya masa abunda dansa yakeyi kar Adiaha datake bare tazo tafi karfin su anan gaba. Washe gari da safe suka farka sukayi ibadansu cikin nitsuwa duk dama tana dan jin dar dar na kasancewarta yar hannu bakamarsa shida bai tabayi ba. Ganin bai kula da hakan bane yasa ta dan sake jikinta. Bayan sun idar da sallah Ya Bata umarnin cewa tahau gado ta kwanta ta huta miqewa tsaye tayi ganin bai kulata ba tahau tattare masa sallayarshi cikin sanyi jiki..she is feeling sumhow guilty duk tanata tsammaanin ko zai tuhumeta akan past dinta sai taga baiyi hakan ba. Batasan da cewa ma yasan komi akanta ba kawai dai gani take kamar zaina maata wani irin kallo. Tunanin hakan ne ya riƙeta awaje guda bata iya motsawa awajen ba, Abazata taji ya saka karfi ya wawuso ta jikinshi ya dagata cak yana mai rabata da kasa, ita kuwa gaba daya idanunta naga kan murdaden damtsen hannunsa ne da suka wani tattaso zaratan jijiyoyinsa take kalla masu daukar hnkli sun wani bashi wata sabuwar salo na azaban kwarjini sunyi darara gwanin ban sha'awa. kirjinta na bugawa sosai a hnkli harya taka ya isa da ita har bakin gadon sannan ya shinfideta gently a saman gadon ya kwantar da ita gently yana dan nishi nishi cikin yanayin son ya bata dariya koda zata dena jin wnn damuwar data saka kanta aciki, baison ma su dago maganan past dan yasan ko a Addinance bai da right din da zaiyi judging dinta wann tsakaninta da Allah ne And She is fairly good at it bai isa yace dao jiyan baiji wani dadi ajikinta ba Cheeks dinta yaja snn yace "hey babe".. Gabanta ne yay mugun fadi. Ta dauka tuhumarta kawai zaiyi.Sai yay dariya yace Ashe dan banzan nauyi dake haka keki fadi min gaskiya doya nawa kikeci agarinku? Dariya bazata tay badan taso ba Idanunta ta juya cikin yin rau rau dasu zata fara gaya masa yadda yasaka zuciyarta ya tsinke da kuma irin dadin daya sakata ji domin ta samu hanyar yin masa godiya sosai akan damar da ya bata, da kuma yadda ya nuna mata wayewarsa mai cike da nuna clean understanding witout even judging her past abun nan dai ya mugun bata mamaki aranta Hannunta ta saka tare da shafa saman fuskarsa ayayinda take kallonshi cikin idanunshi tanajin wani sabuwar sonshi na daban na fizganta. Har Ta budi baki kenan zatay magana sai sukaji ana buga musu kofa tun daga waje, Ahmed ya harde ransa ya daga kao ya kalli agogo yaga wai karfe bakwaine na safe, tun daga nan yake jin karar bugun kofar bambam bam kamar wanda suka sace dan mutum...jallabiyarsa ya saka akan wandon dake jikinshi ya nufo kofar cikin sauri har Allah Allah yake yazo yaga wani marar kunyarne yake buga masa kofarsa da sassafe. ...... [6/13, 12:17 PM] SURAYYAHMS: Fuskar Ahmed a mugun harɗe ya bude kofar nan yaci karo da damammen fuskar Anty nurat datake tsaye kamar tazo dambe. Hararar da ta watsa masa yasaka ya dada murtuke fuskarshi da alaman baisan kallon fuskarta agabansa a daƙile yace mutum shikenan bazai yi bacci agidan nan ba sai anzo an bubbuga masa kofa wai meyene haka ake damuna da sassafe?.. Bata amsa shi ba tsakar idonshi ta tsaya take kalla tana jiransa ya fara budan baki ya gaisheta shikuwa baice mata uffan ba, can ta kyabe baki cikin girgiza kai tanamai jinjina ma rashin kunyarsa wani Cika take tana batsewa Cikin shan qamshi muryan ta kasa kasa sosai tace Damilare Ana nemanka acikin gida da gaggawa.you have to Submit urself now karka batawa mutune lokci. Yadda tay maganan da alaman tambaya, baice mata komi akai ba ya basar da ita,yace"naji.. juyawa tay tabar wajen tabarshi a tsaye dayaga babu wani amfanin komawa ciki kawai saiya bi bayanta. Direct suka isa cikin main house ya samu duk an taru hjya khadijatu ne kawai bata wajen sai anty mojushola datake zaune turus akan babban kujera... Tun kafin nan zuwansa harta gama barbada ma dan uwanta alhaj bello kanun bayani cikin makirtaccen salo dan yau bada masifa ko tashin hankli tazo gidan ba..kwana biyu kudin kashewa ya yanke musu cak kominsu ya kare da sukayi hidiman bikin kafayat dan haka suke son ayi komi cikin salon da bazai kara fusata yaran bello su sake juya musu baya dan kuwa sunajin jiki sosai kwana biyun nan da kowa ya sharesu. Tun da ta iso falon babu abunda take sai matsar hawaye na karya tana jimami cikin karkada kafa wane wacce tazo gidan makoki. Nan Tafara kawo kukanta na cewa tun bayan auren babansu aka tsanesu,an zubdasu a gwandon shara, tanata ciwon kafa, amma babu wanda ya damu ya laƙeta bare ta samu na kudin magani ga abincinsu ma duk ya kare suna zama ne acikin yunwa.. ACikin salon raki da makirci Anty ramoutou ta dinga hawaye tanacewa wai dacan sunyi zuciyane yanzu kuma wahalan yay musu yawa bazasu iya ba dan har makwabtan su suna musu gori cewa gasunan da yayan dan uwansu masu kudi amma har abinci yafara fin karfinsu, kuma jiya ma ance musu anga Damilare a kasuwa yanata kashe kudi ma matarsa kudi kamar wanda bayason kudi. Anan ne makircin sun ya tsaya kafin nan akaje aka kira damilaren ya taho. Tun daya tsuguna ya gaishesu anty mojushola take kakalo kukan makirci tanata tambayarsa dashi wai ko dan ya tsanesu ne yasaka yaji da ya basu kudin abinci da na siyen magani gara ya kasheshi abanza akan matarsa Duk kansa ya daure da zancenta sabida yadda suka maida maganan ya dawo babba kamar irin ya tsallake su ne suna cikin wahala yace yay caca da kudinshi. A farko ma Yace shi bai fahince mai suke nufi ba, wani kudi ya kashe kuma aina sukaji labari? Haka fir sukaki su ambato inda sukaji labarin komi dake kafayat da uwarta sun gargadesu sosai. Ahaka suka dinga shigo da maganan shoping din jiya da sukaje da Adiaha har ya soma dan dagosu bakaramin mamakin yasha aransa daya fahimce inda suka dosa ba.. Da can kowa awajen ya nitsu ne yana jin korafin su cikin jin tsananin tausayinsu sabida korafin da suka kawo na rashin abinci da magani, amma da aka soma fahimtar inda suka dosa kowa sai yay shiru aka dena basu hakuri. Ahmed bai kara tuhumarsu inda sukaji maganan shoping ba yay shiru har Saida ya bari suka fito da maganan acikin fili cewa jiya an gaya musu ya kashe kudi mai dumbin yawa ma matarsa har ma yaje yawo agari tare da ita . sudai damuwarsu shine yaje ya kawo musu mace bare daga wata kabila na daban ba nasu ba, snn yaxo yana fifitata sama dasu. A kowani magana dai saukayi sai sun sako musu kishin kabilancin da nuna fifiko.. Alhaj bello baice komi yau ba dan shima jira yake Ahmed yay musu sauran bayani dan shi bai gane komi ba. Saida suka kammala harhada makircinsu tass snn Ahmed ya murtuke fuskarsa ya dubesu dan dama niman hanya yake wanda zai dakatar ma kowa akan batun Adiaha. Shi namiji ne dayake son yaga yana kare iyakarsa shiyasa bai fiye son shiga tsabgar kowa ba harsai an taboshi. Ya gama lura tun da ya sake musu fuska a farko shikenan kowa yake son ya fara shige masa hidiman aurensa a duk yadda yaga dama wanda abune wanda yasan bazai iya daukawa ba. Su anty moju da suka kawo korafin da kansu ya fara tsula tsiyarsa, babu wani hayaniya ko fushi atattare dashi ya soma musu tambayar da gabaki dayansu suka kasa amsawa. Yace lkcin da yay aurenshi iyakan yayunsa ne kawai suka tsaya masa da iyayensa Snn koda yazo da matar gida su biyun sun nan babu wacce bata kushe shi ba snn babu abunda suka masa na al'adan aure instead ma hadakai sukayi suka watsar da lamarin matarsa agefe domin sunason suyiwa dan uwansu alhaj bello auren makirci. Acikin ruwan sanyi ya fayyace musu cewa basuyi wa Adiaha komi na al'adan aure ba bayan kowa yasan yadda akaje aka daukota bata da komi bata da kowa. Bawanda acikinsu manyan yace bari yau atara kudi ayi mata kayan akwati ko wani abu na ihsani da akewa amarya..Yace shi bai damu da inda sukaji labarinsa ba, kudi nashine zai iya kashewa wa duk wanda yake so. kuma na jiyan yay amfani dashine domin ya siya ma matarsa abubuwan da take bukata na rayuwarta dan haka basu binshi bashin wani bayani tunda basu dauki nashi auren da daraja ba. Duk sun dauka su kadai suka iya makirci Ahmed saiya juya maganan cikin salon nuna cewa a matsayinsu na jagororin gidansun sune suka fara walakanta martaban matarsa kuma in bata da shi sune suke zaginta afili...yace ai har ma ubansa ma sun hada wa kayan lefe kuma sunyi ma amarya kafayat walima amma shi sun hada ma matarsa ne? Saida ya gama tsillesu cikin ruwan sanyi kafin nan yafara tada bori yace an raina masa wayone dan anga shine karami shiyasa za'a na takurawa rayuwarsa ana bibiyar abunda yakewa matarsa Cikin salon hakan yafara tsoratasu da kalman cewa shi inhar haka za acigaba da muzanta shi da sakama aurensa ido agidna toh zai iya tattara kayansa yabar musu gidansu mai gaba daya tunda bawai rasa muhallin zama yay ba. Tun ana saka masa baki ana sassaita shi har kowa ya dawo anata bashi hakuri, musammn ma da brother hamzat ya harzuka yq haura kansu anty moju da tuhuman aikata son kai da nuna son zuciya. Alhaj bello baice komi ba dan saida akayi maganan tukuna ma abun ya fado masa aransa cewa babu abunda sukayi ma Adiaha na aure face biyan sadakinta da akayi Brother hamzat dake cike da su haka ya dinga tuna musu duk kudin da suka kashe na auren babansa wajen yin kayan lefe ma kafayat da irin badakalar hidima da sukayi.. Brother kazim ya maida abun ya dawo lamarin Addini, yace musu ai kamata yay ace sune duka manyan famly su hada hannu su yi ma Adiaha komai na kayan sawa kodan shahadar datayi. Hakanan Ya dinga fassara su a matsayin maci amanan Addini. Su anty mojushola sukayi tsomo tsomo jiki yay sanyi daga nan basu kara budan baki ba sai abun yay kamar kawai kawo kansu cikin masifa sukayi. Yaran bello kullum sai sun gasa musu magana sun goranta musu akan auren nan da suka kulla tsananin babansu da kafaya, iyakar zancen auren Ahmed suka kawo amma kafin kace wani abu yayan bello sun juya maganan sun dawo da shi zancen auren kafayat ta inda su anty moju shola basuda wani bakin magana face sai sunkuyar da kai da jin kunya. Anan ne Ahmed ya samu daman bude musu iyakar abunda yake cikin ranshi Yace inba rainashi akayi agidan ba yakamata adena kaskantar masa da matarsa dan kowa yasan da cewa shi baida dan danin kunya zai iya takawa kowa burki musammn idan aka nemi shigewa cikin hidimar rayuwarsa. As usual Yan uwansa suka goya masa baya, har suke lallabashi da cewa suma zasu kawo gudumawarsu na siyen kayan lefe ma Adiaha danyin mata hidima tamkar yima Addini hidima ne. Haka aka taru aka bawa Ahmed hkuri Brother kazim ya dada tsura musu ruwa aciki dayace yana nan zai saka a aiwatar da kyakkwar bincike akan masu musu binciken sirri acikin gidan dan kwana biyun nan yaga da alaman cewa akwai munafukinsu acikin gidansu,snn duk wanda suka kama shi yana aikata makirci da leken asiri kotu ne kawai zata rabasu koshi wayene.... Damuwa yay ma alhaj bello yawa duk surutun nan da ake yi baice musu uffan ba har saida aka kare akayi shiru, nan ne ya bawa su anty moju hakuri akan sharesu da akayi kwna biyu, snn ya bawa Ahmed din shima hakuri, shine ma ya fara fito da dan abunda yake dashi na kudi dubu hamsin yabayar yace ahada ayima Adiaha duk abunda take so na zaman gidan miji. Brother hamzat ma ya bada dubu dari uku, sai brother kazim yaje ya fito ya bada dubu dari biyar, snn ya bawa su anty mojushola dubu dari biyu ahannunsu yace su siye magani. yace Idan ya koma america next week zai turo masu na abinci. Tunda yay musu hakan shikenan kuma sai bakin gulma ya rufu kirif suka dawo basuda ta cewa sai suka komayi sum sum kamar ruwa ya kwasosu. Fiye da yadda baqin ciki da tsananin kishi yaci tsuliyarsu anty adizat jiya Hakayau ma suka kasa ko yin yake bare kuma murmushi, kallo daya zaka musu kasan cewa abun nan ya mugun taɓasu aransu, magana ne ya tada magana gashi yau Har Adiaha ta tashi da cash na dubu dari takwas da hamsin dede. Tsabar bakin ciki da makirci anty adizat ta jawo nurat gefe tace mata lallai su shawo kan Adiaha su rudeta su cinye kudin da sunan zasu tayata siyayyan kayan lefe. Anty nurat kuwa hassada da kishin yamata yawa aranta, ji take kmr bazata ma iya cewa komi yau ba duk tunaninta daya shine Adiaha zata wanku zata fara saka kaya irin yadda suma suke sakawa. Hakanan taro ya watse burinsu kafayat bai cika kamar yadda suke son ba,anty ramouto dataso azo da tashin hankli dik baiyuba toh gashi sunbi salon makircin kuma Ahmed yazo yay outsmating dinsu tare da juya maganan akansu. Hanklin Kafayat kuwa na matukar kwance duk ta dauka izuwa yanzu ana can anata taɗa kura akan Adiaha. aranta ta gama yadda da haukar kabilanci da kuma wawancin su anty moju tasan ayadda ta pumpan sun nan tana da tabbacin cewa komi zai iya tafiya mata daidai dan haka hankli kwance tay wanka tabi bayan mahaifyarta suka wuce wajen jakadiyar goddess wanda itace ake yawan gani da rana ko da safe da daddare kuma shine asalin goddes din take fitowa. Tun isarsu wajen aka basu wajen zama ba'a wani kulasu ba dai can can da yamma. Nan ne jakadiyar goddes takeyiwa kafayat bayani tare da gargadin cewa muddin tana son sihirin su ya dinga ci dolene sai tayi hakuri ta shaƙu da alaji bello snn ta kasance tana zama kowani lokci atare da shi. Kafayat tace sam sam bazata iya hakan ba sabida bata kaunarsa ita Ahmed kawai take so acikin aranta. Yau babu irin lallamin da basu mata ba anma tace samm ita dai Ahmed ne kawai damuwarta a duniyan nan inhar bata rabashi da matarsa ba hanklinta bazai taɓa kwanciya ba. Taurin kan kafayat din ne yasaka jakadiyar goddess ta cire hannunta akan case dinta tace mata saidai in zasukai dare agidan su jira har goddess ta bayyana snn tay mata korafin dakanta. Haka suka nemi waje suka zauna jiran goddess hjya fatihat tay surutun harta gaji amma kafayat bata dawo hayyacinta ba. Shiru shiru basuji anty mojushola sun kirasu ba wayar anty ramoutu datafi kowa cika musu baki akan cewa zasuje su dauki matakin ma duk a kashe. Kafayat bata wani damu ba amma sosai hjy fatihat ta saka wani abu aranta game da ikon da yayan alhaj bello suke dashi tasan ba lallai bane ire iren waynn makircin yay tasiri akansu. Ata fannin Adiaha kuwa tun ficewar Ahmed take sharara baccinta batama san meyake faruwa acn cikin gidan ba harsai da Ahmed ya dawo daga sashen maahaifyarsa ya taho cikin gidan. Baice mata komi ba har ta koma room dinta tay wanka ta saka english wear riga da skirt mai kyau tay kwalliyrta mai kyau tay fes fes gwanin ban sha'awa da ita. Lafiyayyen break fast ta haɗa musu duk dama kitchen din nata stock food ne na iya dafawa babu ire iren kayan girke girke na kwamulashe da yawa kamar inda ake zubasu acan main kitchen na cikin gidan inda akwai komi da komi. Wajajen karfe tara da rabi ta kammala shirya musu komi akan dinning table snn ta wuce dakin Ahmed domin ta dubashi. Tana doka sallama ta hangosa akan gadonsa yana kwance idanuwansa duk a lunshe da alaman yayi nisa sosai acikin wani tunani. Tsayawa tay tana kallon shi kafin nan ta matso har inda yake ta zauna daf dashi tafara shafa masa gadon bayansa ahankli ahankli,ajiyar zuciya mai nauyi ya sauke bayan jin dirar lallausan hannunta akan bayanshi yafara lullunshe idonsa cikin jin dadin abunda take masan sosai. Da sanyin murya tace Good morning hubby, breakfast is ready..juyowa yay a kasale tare da zubo mata mayun idanunshi akanta yaga tay fess tay kyau aransa yanason ya yabeta amma sai yaji kamar bazai iya ba dan baison tazo tafara kawo masa raini nan gaba. Yasha jin ana cewa daga zarar miji ya sake wa matarsa fuska shiknan kuma zata fara rainasa shikoda wata mace zata rainasa baiso ace Adiaha ce wann matar dan gani yake kawai auren tausayi da alfarma ne atsakanin su. . Kyabe bakin sa yay cikin dauke kansa akan haddaden murmushin datake masa, cikin kyabe baki yace mata sannu yan mata,mene kika dafa mana? Tana murmushi tace zo mu je ka gani.. Hannunta data kawo zata jawo nashi ya dan fauce yana kallonta cike da jan aji da kwarjini . "Babe Kije kawai zan zo dakaina".tace okay snn ta fice taje ta zauna tana kan jiranshi. Bai fito ba harsai bayan dayaci minti talatin lokcin harta gaji da zama sai lekensa takeyi. Yana fitowa ta zuba masa ido ganin har ya sauya kaya yasaka wata half jumfarsa baki mai guntun hannu tay masa kyau sosai yana zuba qamshin turare sosai Tun bai karaso ba ta mike jiki na bari ta ja masa kujeran zama ya zauna kamr dan sarki snn tafara tambayarsa abunda zaici kafin nan tay serving dinsa... Komi daban take ji sabida batay tsammanin samun wann daman daga gareshi ba, sam sam. Sai bare bare take akanshi, shikuma a mind dinsa ya riga yana da wann impresssion din akanta na cewa bata da aji shiyasa duk wani abunda take masa sai yanaja mata aji sosai duk dama bata damu ba sam. Ko ruwa zai sha haka zata deba ta bashi abaki, tanayi tana tambayarsa ko yay masa kamr dan yaron da aka bata raino. Bayan sun kammala cin abincin ne suka wuce cikin main house din tare domin itama ta gaishe da iyayen nasa. Yau wknds kusan kowa na gida yana hutawa hjy khadijatu kuma shirya kayanta takeyi ahankli dan ta gama sawa aranta cewa bazata cigaba da zama agidan na dindin tare dasu ba amma bata nunawa kowa hakan ayanayinta ba. Acikin dabara take shirya hakan duk basu lura ba, tana cikin tattara wasu abubuwan zata sakasu a jaka sai gasu nan sun iso kofa, bakin gadonta ta koma ta zauna kafin nan ta amsa musu sallamn cikin taushin murya suka karaso ciki duk sanda tagansu atare sai tay murmushi mai sanyi. Adiaha dake tahowa abayansa itace ta fara tsugunawa har kasa tafara gaisheta cikin girmamawa kafin nan wayar Ahmed ne yafara ringing saiya fice ya barsu atare, Hjy khdijatu batace mata komi ba duk dama taga canji atattare da Adiaha. Dan sauran kayan ta datake nadewa ta tashi tafara tayata. Da kyar tay mustering courage ta kawo mata maganan girkin da Ahmed yace ta denayi agidan dan awautarta duk ta dauka inta denayi bamai yi musu girkin hala haka zasu na kallonta da abun. Hjy tace mata karta Damu zasu kawo masu aiki da girki agidan inma suna bukatar hakan. Snn ta dan gaggaya mata yadda abubuwa suke gudana agidan kmr yadda kowacce macce take da yancin kanta dan kar ana cutar da ita. cikin salo ta fahimtar da ita cewa kowacce mata agidan itace takeda ragaman kulawa da zaman aurenta so itama she shud focus on her marriage life more dan yadda zata zage dantse akn maganan bautawa familyn mijinta. Duk dama batason ta jata sosai ajiki amma sabida yanayin ta na abar atausayi kuma yarinya mai hankli yasata ta dan babbata shawara akan yadda zatayi tana kama kanta acikin gidan tare da sanin iyakarta wajen nuna girmamawa dede gwarwado wa matan yayun mijinta da sauran matayen da suke gidan amatsayinta na karama acikinsu. Adiaha tay shiru ta nitsu tanajin ta dan duk sabanin abunda yake mind dinta ne ayanzu dacan tay tsammanin tunda yanzu itama tana da shi hala su anty adizat zasu amsheta hannu bibbiyu sudena wareta itama ta dawo anayi da ita sosai kamr yar gida. She is really hoping to be among them koda ma confidence dinta zai karayin boosting saidai sabanin gargadin da hajy takey mata kenan datace mata ta tsaya kawai a inda Allah ya ajeta kartace zata shige jikin kowa aynzu tukuna. Basu kammala maganan ba saiga Ahmed ya dawo..hjy ta daga ido ta kallesa tace Ahmed dama ina son ganinka. Zama yy agefenta ahankli yace "gani". Adiaha ta miƙe zata fice tace mata A'a dawo ki jirashi ba wani abu bane maganan kanwarsa ce Da mamaki Adiaha ta dawo ta zauna batace komi ba. Yana kallon bakinta yace what about dat ko har sun dawo din ne? murmushi tay tace ashe baka manta ba, "son, kasan sha'anin yan siyasa antyn naku tana son ayi babban hidima acan katsina inta dawo shiyasa ma zuwan nasu yaketa ja baya baya. Yace okay, to yanzu me kike son nayi?..tay dan jimm kafin nan tace kasan dai danta sadik bayason zama a kasar nan,yanzu dai so take ku hada kanku domin afara shirye shiryen hidimanta na bikin murnan dawowarta duk dai kasan yan siyasa ne zasu cika wajen so she want it to be lit shiyasa bata son ta daura bare akan komi. Dama dan abubuwan daya kamata anan shine zaka farayi kafin nan su gama shiri su suka ranar dawowa mai gaba daya, Yace okay sadik din zai kirani kenan?Tace emm zan gaya masa ya kiraka ai shi yana da lambarka. Baice komi ba ya gyada kai "so I think we have only few days, zanje can katsina next week afara kimtsa musu gidan kafin nan su dawo, bayan an kammala hidiman zata fara aikinta na nan abuja, yasra kuma zata zauna atare dani, ina fatan kana tune da batun schl dinta ko?yace eh mumy, amma kibari ta dawo tukuna ai wann kam bazai zamo wani matsala ba i have few contacts. Tace ok, ive something else to tell u amma ba yanzu ba. Ta kalle Adiaha dakanta ke can kasa,a hankli ta juyo tana kallonsa tace itafa? Yay mata kallon rashin fahimta,"tay masa murmushi snn tace kay kkri sosai, amma ya kamata ka kara, kayi tunani akanta, dan zaman gidan nan zaizo ya fara isarta yakamata ta samu wani abun yi koda kara karatun ne itama,yace to mammy naji, ive been thinking about that kawai dai ban gaya mata bane. Adiaha dake jin zancensu she cant help but to smile sabida tsabar farinciki dake wanzuwa acikin zuciyarta. Cikin sauke ajiyar zuciya hjya khadijatu tace its okay inkun yanke hukuncin dai ka fadamin tunda banyi komi na auren ku ba duk abunda kuka yanke zatay da rayuwarta a nan gaba ni zan saka maka hannu. Godiya suka mata dukansu ta saka musu Albarka snn suka fice sukaje suka gaida baban sa sama sama yana nan zaune da jimamin rayuwa dik ya dawo wani shiru shiru, bayan nan Adiaha ta rakasa har waje bakin motarsa dayake yace mata zaidan fita. Tsayawa tay a harabar gidan tana waving dinsa tana murmushi har saida ya fice, snn ta juyo tana ta murmushi tana daga kai sai caraf suka haɗe ido da anty adizat Wacce tun daga can take watso mata wani irin bombastic side eye,irin kallon nan mai cike da hassada da kishi tare da kuma gulma.... [6/13, 12:35 PM] SURAYYAHMS: Adiaha dake jin kanta acikin jin dadi dataga irin muguwar kallon da anty adizat take mata saida taji zuciyarta ya tsinke gabanta yahau faduwa. Zaman skirt dinta daya fidda shape dinta sosai yay mata kyau ta hau gyarawa tamkar wata marar gaskiya, dan daburcewar datayine ya saka anty adizat jin karfin gwiwar tunkararta da gadara ta taho tana hura hanci tana jan tsaki kasa kasa kamr wata baqar macijiya. Adiaha dake kallonta a cikin tsarguwa tace Anty Adizat gud morning Bata amsaba tahau kare mata kallon tsaf sama da kasa tana tura baki cikin kyabe leben bakin tanamai jin tsinannen haushinta acikin ranta sosai.. Hmmmm Su amerya kenan,ohhhhh i can see uve got a new style. Ta dada zagayeta tanamai kallon jikinta asalon rainin wayo sosai gashi Adiahar tanada jikin girma dan haka komi yay mata cif cif ajiki. wani wawan kishi ne yaje cakke anty adizat akan kirji ta dafe kugunta musmmn ma dataga kayan datasakan ma original designer ne na kamfanin dolce and gabana harda flat shoe din data saka a kafafunta. Da kishin hakan ya cakke ta aranta Saida taja wani boyayyar nishi, muryanta adan karsashe tace "a ina kika samu wann kaya? ko har iyayenki sun kawo maki kayan sawa daga gidane? Or abi Kudin da Damilare yazo ya kwashe a hannun mazajenmu dazu da safe dashine akaje aka siya maki wann kaya, but is too early now, ure a mumu girl, yaushe ne aka yi maganan kaya har kunje kasuwa kenan? Ke menene kika sani akan dressess?look at you.. Adiaha ta dube kanta daga sama har kasa cikin rudewa sai can wani basira yazo mata tace "anty wani kasuwa kuma naje? Nifa banje wani kasuw yau ba, Wann fa kayana ne, da safen nan na sakashi.. I dont even knw what ure talking about. Da mamaki aran anty adizat Tace ehhhrn ohh damilare bai baki kudin siyen kaya ba kenan? Adiaha ta girgiza kai alamn a'a.. tay shiru snn tace hmm," nasan ai zai baki ai..saidai bambamci dake tsakani na dake shine ni banida baqin hali Da mugunta irin baki. Adiaha ta fara kallonta baki bude cikin mamaki, cike da bushe idanunta tace yess oo, iyawo dami Ure wicked , Anan kika min munafurci kika saka damilare yaje ya daki sulu agabana kamr zai kashe shi, snn ya hada ma mijina karya akaina. Haaaa Reema kin bani mamaki oo, bazan boye maki ba inajin haushi naki..duk dariya da muke miki agidan nan baki gani kin rufa mana asiri ba kinje kin gayama dami karya cewa ni ina kiranki housegirl, and nurat tana zaginki...toh inde munafurci zakiyi mana agidan nan zaki sha wuya oo, saikin dawo kamar kafaya kowa zaizo ya tsaneki ki shiga uku. Ure just tooo lucky i am not heartless like you, ni adizat Inada imani a zuciya na, shiyasa nake son ma na taimake ki in tayaki zaban kayan sawa Masu chau chau Or dont u want to be a goood fashionista like nurat? Cikeda sanyin fuska Adiaha tace am sorry anty adizat, nifa bance masa komi ba fa i swear.. Da harara tabita tana cewa "Ahhhh pls shut up basai kin min wani bayani ba oo, just answer me bakison ki dawo kinasaka kaya masu kyau kamar nurat ne? Adiaha tace inaso anty...amma ai Ahmed ya.. cikin katseta its Okay Ki manta da zancen Dami shina namiji yasan kan kayan mata a ina ne? Let me tell u bayan kafaya ma damilare baiyi wata budurwa ba...see why am telling u dis is sabida nasan zai baki kudi ki saya kaya anjima, idan ya baki ki, saiki kawomin kudin duka duka,nine zan je na siyo maki latest kaya masu chai chau irin laces din nan na can lagos gangariya irinna nurat. Tana cikin zuba mata karya cikin salon yaudara can sai ga karar bude babban gate dinsu motar sister zainab ne ya shigo ciki yau batazo da yaronta ba. zuba kawai anty adizat takeyi ido a rufe munafurci ya gama yin gaba da tunaninta har bata lura da shigowar motar sister zainab gidan ba. Ita kuwa Tun shigowarta ciki ta soma jin zancen da anty adizat takey ma Adiaha na batun kudin kaya Sai tay kamar bataji ba harta karaso ciki. Anty Adizat tana hangota ta yanke maganan cak tay shiru ta tsime kamr batacewa komi awajen. Sister zainab tana isowa da murmushi akan fuska Tace anty adizat whatsup, kilode na? Menene kike gayawa "Reema the saviour.." ..tafada tana dariya. Adiaha ta dan rusuna kai ta gaisheta ta amsa mata da fara' a sosai "How are u my darling reema, I hope Damilare is around? A ladabce Adiaha Tace no sister baya nan yanzun nan ya fita, Cikin katsesu tun kafin adiaha tay barambarama Anty adizat Tace tazo rakoshi kenan ai shine naganta anan kinsan Amarya da ango love one tin tin. Cikin kyabe baki Anty zaynab tace Abi oo yarinya kici zamaninki kema, aikowama yaci zamanin sa..ask anty adizat kiji a lokacin nata amarcin har kuka takeyi idan brother kazim zai fita aiki,hahahaha haha anywys i dont blame her my brother dey give her woto woto in d nite why she no go follow him cry inzai tafi. Anty adizat tace "Ure really shameless zainab Ahhh..im not dat type abeg. Ni namiji baya gaba na. Duk wai tana fada ne danjan aji da kuma dankar Adiaha ta rainata. Sister zainab ta fashe da dariyar mugunta Ta dafa kafadunta cikin neman tsokana "ahh adizat kikace baki damu da namiiji ba?Aurenki bai kusa karewa agidan nan lkcin da Brother yace zai fara aiki da companynsa a U.S ba? Duk makwabta nan saida sukasan cewa ke harija ce. Harara mai zafi Anty adizat ta watsa mata zainab pls kidena wann magana haka ya isa mana.. Ure just ashame baki son kowa yaji, but reema is part of us now..ko na fada ko ban fada ba, wata rana zata zo ta sani cewa bura na brother kazim wnn, shine yake kafaki acikin gidan nan 100% sauran feelings din kuma kudinshi ne. Ran Anty adizat a hargitse da kunya da takaici tace zainab wht is dis now pls stop it, bana son wann maganan banza fa. Dariya ta karayi mata ganin ta kufula sosai tace "To kidena cikamana baki mana, anyway magana ya kare, reema darling zo muje wajen mumy pls. Harzata jawo hannunta su wuce anty adizat tay saurin tsaresu tana cewa a'aa, reema bamu gama maganan mu bafa. Sister ta dube su duka kamr wacce bata saan komi ba tace wani magana ne kunayi haka? cikin katseta da masifa anty Adizat tace Babu ruwanki acikin maganan nan zainab, and Reema pls dont tell anybody oo wann tsakani na dake ne. "E get why.. Sister zainab tace inyeee oshey head of women associations of jimada house. Toh ki dai aje maganan naki agefe kijira ta zamuje tare da reema tukuna inta dawo saiki cigaba. A kufule anty adizat tace "Dont forget ooo. Kina dawowa kizo ki nemi ni..is for ur own good oo. Aladance Adiaha tace yess anty. Daganan Janta ciki sister zainab tay sukaje har wajen hjy khadijatu suka gaisheta anan takejin yadda sister zainab take gayawa hjya cewa na da kwana uku zasuyi tafiya zasuje London tare da mijinta zasuyi wata uku acan, snn idan sun dawo kuma zasu tare acan garin su mijin acikin oyo state bazasu dawo Abuja nan kusa ba harsaidai angansu kawai. Jikin hajy duk yay sanyi jin zasu rabu da zainab amma hakanan ta daure tay mata fatan alheri snn tace mata toh ba matsala Allah ya kaimu lokci. Daga nan suka fice ita da Adiaha sukaje bangaren baban nasu suka samo yanata shan shayi babu wani abincin kirkin dayaci banda neman lambar kafayat babu abunda yakeyi tunda yazauna a falonsa. Duk ya rasa inda ta shiga ga zaman kadaice na damunsa sosai yana son yaganta kusa dashi kodama bazasu zauna cikin aminci ba. He is sad and lonely at the same time ya rasa abunda ke masa dadi. Sallamarsu sister zainab din ne ya katsesa nan ya zuba musu ido har dukan su suka taho suka rusuna suka gaishesa acikin girmamawa ya saka musu albarka snn sister zainab tay masa bayani yadda tay wa hjy khadijatu. Amsata kawai yay amma duk bayajin dadi aransa musmmn ma yadda suke fifita hjy khadijatu sama dashi yanzu dan ya lura ko gaisuwa ne saisunje sun gaisheta kafin nan suke zuwa wajensa, snn inba acikin mutane ba basa sake fuskarsuda shi haryanzu. Duk da aynzu basa shiga tashin hankli saidai hanklinsa ba akwance take ba ba. Duk tsakaninsa da yaransa daya ruguje yafi damunsa, da can sune abokan shawara da kuma hiransa amma yanzu babu mai sake masa fuska kowa sama sama yake kulasa daga gaisuwa, saidan kuma ya aika akirasu dan ayi wata magana amma duk sun ajeshi acikin kwandon shara. Bayan ficewarsu sister zainab awajenshi nan frustration din kafayat hade da na yaransan yasakashi agaba yarasa samun sukuni sai yay wanka ya fice agidan ya nufi gidan yan uwansa su anty mojushola inda yasan zai iya kai musu duk wata damuwarsa snn su sauraresa. Sashen Adiaha suka shigo sister zainab ta nemi waje ta zauna Kafin nan Adiaha ta shiga kitchen din ta dafa mata jollof din spagheti da sardines ta hado mata tea mai kauri. Kafin kace wani abu harta kammala ta kawo mata, a falon suka zauna tare sun kunna tv kowa nacin nashi,nan ne tafara tsokanarta akan kayan dataga ta saka ajikinta. Tace hmm sai yanzu kin gaji da gorin da ake miki kinje kin saya kaya mai chau abi, i tot ure foolish bazaki tabayi wayo ba ai, Dats very good for u oo, im impressed with ir dressing today, gashi kin iya siyan kaya mai kyau kyau, dan wayann mata agidan nan sai sun kasheki wata rana da bakin gulmansu inbaki saka kaya kina burga. Adiaha tay gyaran murya tana murmushi mai sanyi tace its all thanks to my husband sister. Shine ya siyamin kayan jiya. Sister zainab ta dago kai tana murmushi tace ohhh really? Inye hhhhh ai Na dauka ai kin ji jikine da gori shine kikaje kika saya kayan sawa na dole, Anyways congrats dear. Cike da jin dadin reaction dinta Adiiaha tace thank u sister. Cikin katseta tace ehen menene anty adizat take fada maki dazu?Dami ya baki kudine?..dazu ina jinta tana miki gulma wai wanne kayane take cewa zata siya maki, ahhhh dont believe her oo, tana da karya, zata cuceki batasan kan kaya ba oo duk nurat ne mai siya musu sabida tana da business a lagos na kaya. Karki bawa adizat kudinki oo. Cikin sauke ajiyar zuciya Adiaha ta gaya mata duk abunda sukayi. Sister zainab tahau girgiza kai da alaman tausayawa tace reema ure just too foolish..wato ke baki san idan mutum yanajin kishinki ba? Daga wani kauye ne kika fito ne? Ke ba mace ba ne? bazaki budi baki ki mata magana sosai tajiki ba. Meyasa baki gaya mata cewa kema kin iya siyen kayan sawa ba. Aidama kince mata mijinki ya siya maki kayanki, tell her dat u dont need her help now and in the future. Kinganni ina zuwa anan gidan tare dasu duk nasan halinsu oo, ki raba kanki dasu reema. concentrate on urself oo Da suna sonki da sun baki kaya a lokcin da baki da shi, amma basu rufa maki asiri ba sai yanzu da sukaga kema kin fara zamowa irinsu? Ki sharesu, suna jin kishine..inhar zakiji shawara na bazaki fada acikin trap dinsu ba. Cutar ki kawai zasuyi. Adiaha tay shiru cikin tagumi har sister zainab ta kammala yimata surutu cikin wayar mata dakai akansu anty adizat alokci guda.. Bata wani boye mata komi ba duk dan haryau tana jin sonta aranta musammn ma data ceto rayuwar danta daga mutuwa sai batajin zata iya cutar da ita ko ta bari wasu su cutar da ita.. Zuwan sister zainab sosai yay ma adiaha amfani dan kuwa ta koya mata wayon zaman da su anty adizat daki daki cikin salon da zata fahimta. Har dakin ta sukaje ta nunnuna mata kayan da Ahmed ya sissiya mata jiya, tay mata fada akan cewa next time tanayin abubuwa dakanta kar ta bari Attendant tana taya ta zaban kaya saidan in batasan brand din ba ta lura cewa basira da wayo ne Adiaha bata sa shi, she have this low esteem problem batasan darajar kanta ba, ita dakanta take kaskantar da kanta wajen ganin cewa batakai tay abu kaza ba. Dan da Adiaha ta gaya mata cewa tay university ma har mamakinta tasha dan bata tabaganin wawiyar mace kamarta ba. Tsaf ta tayata suka gyara kayan komi ta gwada mata inda zata aje shi in a neater and classy way irin na sauran matan snn ta bata fashion tips. Kina saka wann da safe kazan nan kuma ki sakashi da rana in miji bayana nan, da dare kuma ki saka masu kyau marasa nauyi. Sosai tay motivating dinta akan yadda zatana dress to kill dantana jan hanklin mijinta agida. Each time sukayi magana saita jadadda mata akan ta dena damuwa da zancen kowa kawai tay focusing akan nata rayuwar dan suma kansu kawai suka sani kishi suke yi da ita bazasu taba taimaka mata dn tazo ta fisu haskawa ba. Sauran abubuwan da bata da shi agidan sister zainab ce ta tursasa ta tay tunaninsu snn ta rubutasu a jotter like irinsu spare curtains da su bedsheets, kitchen cloths da sauran tarkacen kayan makulashe da bata zuba a kitchen dinta ba Tace yanzu da kike sabuwar amarya ne zaki yi enjoying aure idan kin haihu lokcin kin fara fita wa namiji akai bazai miki abubuwan nan bafa garama ki tashi tsaye. Abu dayane sister zainab bata bata shawara akai ba shine akan kudinta bata gaya mata yadda zatay da kudi ba idan an batashi, kawai ce mata tay karta yadda ta bawa kowa kudinta msmmn dan akan ya mata wani abu,tace mata ta bude idonta kawai tanayin komi dakanta ta kuma yarda da cewa zata iya. Adiaha tafara jin kanta kamar wata sabuwar mace sabida sosai kwakwalta ya wanku da hudubar sister zainab wanda shine ya fara bude mata hanyoyin yin tunani mai kyau gameda rayuwarta agidan mijinta. Har yamma suna tare kafin nan ta gaya mata irin abincin da zata dafa ma Ahmed inya dawo pounded yam sukayi da egushi da pper soup din naman kaza yay dadi sosai.. Bayan sunci ta sake debawa a cooler ta zuba ma sister zainab ta rakata gar gidanta dashi Taje taga yadda gidan sister zainab yake kamr alashe tsabar tsafta dan yadda jikinta yake stylish classy and alwys neat hakanan kowani sassa na gidan ta ma yake. Adiaha sosai ta rude danji tay tsuminta yay mugun tashi ganin yadda komi yake a tsare a gidan sister zainab kamar ba auren da ya dade ba. Ko kitchen dinta ma abun kallo ne bare ajega sauran wajajen. Da zata koma gida sister zainab ta dauko wasu ababen wuya masu kyau ta bata kyauta guda uku da clutch purse, da turaren almiski mai kyau original, dana tsarki da garin tsuguno snn ta bata hadadden dakan kwakwa da su dabino da mazarkwaila da kayan yaji aciki tace mata idan zataje kwana tare da mijinta 1hr or 40 min befor sai ta sha wann abun tare da madara. Ta babbata shawara akan yawan cin fruits dan tana boosting sexual drive dinta, Adiaha tana tajin kunya ganin sister zainb bata boye mata komi. Harta fita tana tuna zancenta datake cewa "Idan baki kama mijinki a gado ba kwanan nan zaki fara hangosa a hammatan wata mata kizo kina kuka wayoo anmini kishiya when its all ur fault. Miji yaje aiki ya dawo kinzo kina bashi dusan gindinki as desert taya ne zaku zauna lafiya?ahhh wann shine dalili daya saka mata dayawa basu san lefinsu agidan aurensu ba, sun iya kwalliya sun iya abinci mai dadi, kuma suna kulawa da family amma anzo gindi kuma babu taste. Men can just give u mental break bazaki sani ba, na dat kind silent treatment go break u..sabida fushin da bakasan na meye ba yafi sakaka acikin damuwa. Har drivern sister zainab yakai Adiaha kofar gida bata dena tunawa da maganganun sister zainab ba, tasha mamaki matuka yadda taa bude mata zuciyarta dan harta mutu bazata taba manta irin tsanar data nunaa mata afarkon zuwanta gidan ba. Gashi yau bayan ita babu wanda ya taba gaya mata abunda taji aranta cewa zai amfaneta agidan face mother inlaw dinta hjy khadijt duk dama haryau bawai sake fuska sosai take mata ba amma kuma bata taba mata tsawa kota walakantata ba. Da yamma lis ta shigo gidan cikin gaggawa ta nufi bangarenta tana shiga ta kulle kofa dan karma anty adizat tazo nemanta, aikuwa tay ta sintiri akofar sashen data leka taga babu motar sister zainab agidan dazu duk batasan da cewa tare suka bar gidan ba. Adiaha tana isa dakinta ta cire kayan jikinta ta fada bathrum ta fara wani sabon wankan tana Allah Allah ta kammala tazo tasha abunda sister zainab ta bata kafin Ahmed ya dawo gida. Ta kammala wankan ta fito kenan taji anata bubbuga mata kofarta kirjinta ne ya buga da kamar zataje wajen sai kuma ta fasa taje ta jikin window ta leka sai caan ta hango rigar femi yana tsaye da alaman aikosa akayi yazo ya kirata. Abun sai ya dameta She wonder what is soo important da anty adizat ta matsa sosai akan sai sunyi maganan kudin nan yau yau kamar wani abun tashin hankli. Tuno da zancen sister zainab tay aranta wanda shine yasata ta basar da lamarinsu ta shareshi ta koma ciki tare da cigaba da abunda takeyi. Garin ta zuba a cup ta damasa da isasshen madaran peak yaji sosai snn ta dawo room dinta dashi, bayan tay sallahn magrib ta shirya kanta tsaf ta sako wani hadadden silky flowing gown red colour mai tsirin hannu snn ta gyara suman kanta yay kyau ta feshe jikinta da turare. Bayan nan ne ta nemi waje ta zauna ta shanye hadin madaran tas snn taje ta wanke cup din a kitchen, tana fitowa kenan sukaci karo daidai lokcin da Ahmed ya dawo dan shine ma ya fatattaki femi yace aje ace matarsa bazata zo ba dare yayi. Kallon dayay mata yasakata murmushi wani irin runguma data sakar mashi saida yaji ya dauke cak yafara wani irin kissing dinta hannayenshi akan kirjinta yana wasa dasu wani irin dadi takeji aranta tay lamooo ajikinshi tana sauke ajiyar zuciya Kiss ya dora mata a saman goshi yace mata u look beautiful tay masa murmushi cikin sanyin murya tace masa ure welcome my love. Janshi tay ciki takaisa har tsakiyar room snn tafara cire masa kayan jikinshi cikin nuna masa kulawa sosai, bayan nan ta jashi suka shiga wajrn wanka Ahmed duk ya sakar mata jikinshi kamr dan jariri haka ta wanke shi tasss babu jin wani kunya, suka fito ma bata kyaleshi ba ,ta goge shi tabi ta shafa masa mai ajikinshi yay tsaf dashi kafin nan ta zaba masa kayan da zai saka ajikinshi marar nauyi. Dake bai wani saba da hakan ba duk sai yaji kansa daban but its feels soo goood dayaga tafara mugun sakaltashi. Komi ita tay masa baya sunyi ishai ta bashi abinci yaci ya koshi yay nak, snn ta dora kanshi akan cinyarta ya kwanta mata ajiki ayayinda suke hutawa a falon tana dan masa tausa ajikinshi kadan kadan ya rungumeta da hannayensa ta baya yanajin wani mugun dadi. Ata fannin su kafayat kuwa kafin dare yay can da yamma da kyar ta samu layin anty ramouto ya shiga, yay ringin yafi sau takwas kafin nan ta dauka suka fara magana da yare..sai tace mata ai taje kasuwa ne shoping kazim ne ya basu kudi. Tun anan kafayat tasan komi ya lalace. Ranta a hargitse tace "what happen at the mansion ni shine damuwa ba shoping dinku ba" . Anty ramoutu tafara kame kame tana gayaa mata yadda akayi tsabar bacin rai jikin kafayat na bari hakanan ta mike tsaye cikin zafin zuciya tare da yin firo da wayarta akaro na biyu. Kuka mai cin rai ta fashe dashi tana zaginsu anty ramouto tana cewa bunch of fools. Na bata lokci na aikesu suje su hada waje akan matar damilare amma sunje sunyi maula an basu kudi..mayu kawai.. munafukai.. Hjy fatihat ne ta dauki wayar suka dinga zage zage da yarensu da anty ramouto sukayi ma juna kaca kaca .tana cewa harsune kafayat zatana zaginsu? Ta dinga zage zagen itama snn ta katse wayarta. Da kyar hjya fatihat ta lallame kafayat datake borin jin cewa makircin da suka hada yay back firing har Adiaha ta kara samun wani zunzurtun kudi dubu dari takwas da hamsin kyauta. Dacan bataso zuwa gidan godess ba amma yanzu ji take kamr ma hartafi uwarta son kasancewarta anan. Duk sai ta kasa zama kawai taji tanason lallai yau goddess tazo ayi mata sabuwar asiri mai shegen karfi wanda zatana yin komi dakanta basai tabi hannun kowa ba. Hakanan suka zauna jira dan saida tsakar dare goddess ta saurare su. Anty ramoutou na komawa gida da buhun barkwanon masifa taje ta samu dan uwansu alaji bello shima yaazo ya zauna aagaban anty mojushola danasa complain din dan gani yake kamar komi ya kare masa,ya deba gane kan aurensa duka biyun sann ga yayansa da suka dena samun shakuwa dashi babban damuwarsa aynzu shine yadda suke fifita matsayin matarsa hajy khadijat sama dashi shikuma anbarsa cikin talauci da kunci... Mun samu matsalar wuta ne sabida ruwan sama da akeyi shiyasa yanzu hakama bani da cagi wallh. [6/14, 9:11 PM] SURAYYAHMS: Alhj bello daya kawo nasa korafin akan irin shakuwar da yayansa sukayi da matarsa hjya khadijat shikansa Bai sani ba hatta yan uwan nasa kwadayin arzikin yaran nasa sukeyi aransu tun da can ma so suke ace komi na yaran ya dawo hannun su domin su zamo sune suke mulki dasu ba khadijat ba,sai ya zamo kamr faduwa ce tazo musu dede da zama daya kawo musu chapter dayake musu kaikayi musmn na yadda yaransa suka juya akalarsu suka maida biyayyarsu da dukkan wata kyautatawarsu izuwa kan hjy khadijatu ita kadai. A duk sanda magana ya taso akan hjy khadijatu they usually have nothing good to say about her dan kallon wata kashin wuya suke mata, wacce tasha gabansu ta tsare musu filin rawan gaban hantsi, komin yawan Alherinta basu gani, snn basu kuma tunawa da duk wani halacci datay musu arayuwa,su zallan laifinta kawai suke iya gani. Tunda yazo musu da kukansa akanta da suka kafa chapter har saida sukaci kyakkwan nasaran cusa masa jin cewa asiri kawai tay ma yaransa dan tadauki mummnan fansa akansa akan maganan aurensa da kafayat. Haɗe da frustration da damuwa dayake yawan damunsa he cudnt think straight, duk sai yaji kamar gaskiya kawai suke fada masa, anty mojushola tace lallai lkci yy da zasu tashi tsaye suyi yaki akan khadijatu dan haka gobe da safe tana son yazo zata kaisa wajen wani malami dan asan shirin da matarsa takeyi akan sa da shi yaransa da kuma Amaryansa kafayat. anty ramoutou ma ta bige da ce mishi ai duk rashin zaman lpyar dayake samu da kafayat bana lafiya bace duk sharrin sihirin hajy khadijatu ne. Sai can dare wajajen karfe 10 kafin nan yabar gidan nasu ya dawo gida yazo ya kwanta. Tunda ya aza hakarkarinsa akan gadon sa yake neman layin kafaya saiji yake akashe. Aransa haka kawai yaji ya fara tunanin ta sosai har baya iya runtsawa,da fushi ta fita tabar masa gidan kuma ba kowa ya jawo wnn batawar tasu face hjy khadijatu, juyi yake yana tunowa da zancen Anty ramouto wanda ya fara bayyana masa da kamar damshin gaskiya aciki dan inba sihiri khadijatu tay masa ta yaya ne za'ace yayan cikinsa sun juya masa baya, snn kuma ya kasa samun zaman lapiya tare da kafayat agidan. Yau Da fushin khadijatu ya kwana aransa yana mamkin mugunta irinna mata dan izuwa yanzu duk wani tunaninsa kawai bashi tabbacin cewa itace take kulla masa komi . A fannin Adiaha kuwa yau din tamkar wata dare ne wanda bazata taba iya manceshi arayuwarta ba, Dan bayan Ahmed yace zai sakata a islamic schl, ya kuma bata duk wata shaidar bude mata sabbon bank acct dayayi mai dauke da sabuwar sunanta na Reema bassey ajiki sann ya damka mata 850k din da familynsa suka tara mata dazu da safe yace ta aje kudin aciki kafin nan suyi tunanin abunda zatay da rayuwarta nan gaba. Tsabar murna har Fiye da yadda ta sakalta shi jiyan haka tay masa yau Domin kuwa dare ne data samu kan Ahmed iya son ranta, ya murje ta itama ta murjeshi sosai. Acikin jin dadi sukayi bacci rungume da junansu. Tsakar dare wajajen karfe uku kafayat da hjy fatihat suka daura fararen zannuwa akirjnsu suka isa gaban goddess. Bayan dogon bayanai da sukasha akan aikin da aka musu na farko akan Ahmed da matarsa na rashin haihuwa, goddess tace ma kafayat hakuri ne kawai bata dashi, nan kafayat tace sam itadai tana son ayi mata wani sihiri mai karfi wanda zai bata ikon tarwatsa auren Ahmed da Adiaha cikin gaggawa batason ma Adiaha ta samu cikinshi agidan Goddess tace mata hakan bazaiyu ba saidan abata maganin da zai kara mata power akan mijinta alaji bello ya kuma temaketa wajen zama acikin gidan cikin sauki domin ta cimma burinta akan Ahmed. Bata wani so hakan ba amma haka ta amsa dan godess tace mata inhar batabi sharadinsu ta zauna agidan ba toh komi ma zai lalace mata. Farincikin ta daya dayake goddess ta babbata maganguna masu karfi wanda zatana amfani dasu sosai. Cikin daren suka harhada salon makircin su da uwarta Washe gari ta fara shirin dawowa gidan alaji bello da zimman cewa bazata kara ficewa agidan ba harsai ta cimma burinta na kashe auren Ahmed. Washe gari da safe a fannin su Adiaha yau acikin matukar farinciki ta farka tana tuna tuna darensu na jiya mai cike da saka sanyin rai da nitsuwa. Ahmed is just perfect in all aspect dan duk yawan mazan datay dasu bata tabajin kanta daban ahannun wani namiji kamar yadda takeji ahannunsa ba dan komin murzata da zaiyi batajin gajiya ko koshi dashi. Daure da farin towel Ahmed din yafito daga bathroom din dake cikin hadadden lafiyayyan room 'dinsa farar fatarsa da mur'dadden jikinsa na cikakken namiji da hutu ya ratsa Sai qyalli takeyi.. Tsayawa gaban mirror yayi yana goge gashin kansa da qaramin towel can yaji anrungumosa ta baya ahankli ya lumshe fararen eyes dinsa tareda dago Kai ya qura Matasu ta cikin mirror. Murmushi tasaki jin sonsa da qarin son datake mishi Yana sake shigarta tareda juyi tayi tanamai dawowa ta gabansa tana shafa masa mai akan faffadan qirjinsa ahankali cikin sigar Jan hankali.. Dauke gira daya yayi tareda bin hannun nata da kallo wani miskilin fitinannen murmushi na kufce masa, aransa yana cewa lallai wann yarinyar yar hannuce, yauma Baiyi tsammani ba yaji saukar hannunta cikin towel dinsa tanamai kkrin lalubo shi dan bataki ya xauna mata agidan yau ba,.nn ya dago ya kalli cikin kwayar idanuwanta da suke cike da wani irin jarabben sha'awarsa tareda Jan numfashi mai dumi. Zame towel dinshin tayi ta jefar kasa tareda hade kyatacen qirjinta da nasa jin diran dukiyar fulaninta yasa yasaki wani malalacin nishi tareda matseta ajikinsa Yana shafo ta gefen fuskarta cikin nasa salon da qwarewa ta wannan fannin ya matso da fuskarta Yana shaqar numfashin dake fitowa hanci da bakinta kafin ya hade bakinsu waje guda Fincike towel din dake nata jikin yayi tareda dagata sama while bakinsa na cikin nata har ya jefota kan gado yana cigaba da juyata son ransa, tun jiya suke cikin wann shaukin,Qanqame sa tayi cikin wani irin Jin Dadin abunda sukeyi sbd qwarewarsa da baiwarsa na iya gigita mace a wannan fannin. Da safen ma saidata durzu iya durzuwa agurinsa kafin nan suka fara maida numfashi cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali duk da wannan shine round na kusan biyu kafin safiyar tay. Idonsa ne ya sauka kan katon agogon dake jikin bango,ahankli ya zabura adan rikice ganin wai har lkci ya ja nan ya mike yana cewa babe tashimin zanyi latti tareda miqewa ajikinta ya sauko kasa ya nufi toilet cikin sauri yayi sabuwar wanka yafito a gaggauce ya shirya cikin dark blue slim fit suit ya nufi gurin takalman sa ya dauko daya ya zauna bakin gadon ya shiga sakawa tareda daukar wayoyinsa da car key da wallet inda ya Ciro kudi dabaisan iyakarsu ba ya aje Mata a gefen gado dan ce masa datayi zataje kasuwa ta siyo musu sauran abubuwan abinci dabasu dashi. Yana kammala hakan ya nufi qofa agaggauce Yana daura agogon phatek a hannunsa dan yaune karo na farka daya fara latti akan aikinsa. A gajiye ta tallafo kanta ta mike"..hubby?...jin muryan ta yasa ya dan juyo ya kalleta fuskansa a dan dakile cikin sauri kamar ba yanxu ya gama murzarta ba yace "yane Meye?...Tace me zan dafa maka kuma yaushe zaka na dawowa? Babu yabo babu fallasa yace "nima ban sani ba,just make sure u clean up my room malama sai ki koma dakinki ko? Ficewa yayi da sauri kafin ma ta amsa shi komawa tayi kan pillown ahankli ta runtse idanunta cikin sauke ajiyan zuciya mai dan nauyi. lamarin yadda rayuwar ta yake tafiya shine yake nunawa cikin idanunta kamr wani vedio cassete wasu yanayin tasha mamaki wasu kuma inta tuna sai taji kamr ta rushe da kuka. Wayarta ta jawo ta bude tay ta scrolling har izuwa kan lambar iyayenta cak ta tsaya tana kallon sunayensu wanda tay saving da sweet mum na baban nata kuma tay saving da papa, hannunta har kaikaiyi yake mata tanajin kamr ta danna musu kira ko iya muryansu kawai taji, Ko da ta danna taji duk an datse layinta daga kiransu da alaman yana cikin block list, hawaye masu zafi atake suka taru acikin idanunta tay saurin sharewa tareda jin tsananin kewarsu na ratsa mata gangan jiki. Tunani take with all this happiness and money data fara samu awajen mijinta, ayau da ko rabin kudin ta tura musu acan ai zai ishesu sudan rage zafi saidai tasan hakan bazaiyu ba tunda har sun furta cewa sun tsaneta sun rabu da ita na har abada koda tay musu wani aika bazasu kula ba hawayen daya kara sauko mata ta share snn ta je kan lambar kakarta nan ma saida tay ta tuna irin maganganun data faffada mata akan auren Ahmed, murmushi tayi cos alhamdullh gashinan dai komi ya fara tafiya mata adede yadda tay tunani ba yadda grand ma take kallon abun ba. Sauka tay akan gadon dan har Allah Allah take tay wanka ta fita domin ta je bank snn taje kasuwa dan tana son saita tura ma kakarta dan wani abu kafin nan ta kirata sugaisa koda ma zatasan da cewa aurenta da Ahmed is not a mistake as she tots. Sassafe tun bayan sallahn fajr Alaji bello ya wuce gidan yan uwansa su anty moju ya samu ko farkawa abcci basu gamayi ba hakanan ya jirasu dan jiyan da tsananin frustration da fushi ya kwana aransa bazai iya yin sanya wajen sanin gaskiyar lamarin khadijatu akan yayansa ba. Gabaki daya ji yake aransa kamr itace take qumsa masa dukkn wani baqin ciki da damuwar dayake ciki aynzu. musammn ma dayaga duk abubuwan dayayi mata na cin amana bai sakata ta rude da borin kishi ta birkice ta shiga cikin halin kunci kamar yadda yay tsammani ba Kowacce mace tana da baqar kishi barema yadda yasan matarsa khadijatu asalinta batason zama tare da kishiya arayuwarta yarasa toh meyasa tinda ya auro kafayat take nuna mishi kamar abunda yay mata baidameta ba. She doesnt even care about him anymore wai duk ta debe kashinsa ta watsar abun sam bai je masa dadai akwakwlarsa ba, he just cant be feeling like the looser bayan ita dayayi macin amanan tana nan tana rayuwarta cikin ko inkula da abunda ake ciki dasu. Tunani yaketayi Bayan ya jirasu sunyi ibada sun kammala shirunsu wajajen karfe bakwai da rabi na safiya suka wuce shatar mota. Nan aka samo wata yar karama anty ramoutu tay bayanin inda za'a kaisu dan wajen yana da nisa sosai shiyasa ma suka dauki shatar motar gabaki daya,wani hanya suka dosa a can ta cikin garin lafiya adan wani karamin kauye mai nisan tafiya sosai wanda mafi yawancin mutanen wajen kabilune suka taru suka yada zango. Tsabar tafiyar da sukayi harsaida yafarajin kamar sayar dashi zasuje yi tun karfe bakwai basu kai destination dinsu ba sai wajajen azhr, nan ma suka hau neman abinci sukaci snn aka kama musu layin ganin malamin da sukazo wajensa. Manyan mutane sai shige da fice sukeyi a zauren gidan, anty moju tace masa ai malamin kankat ne duk wani shedanincin mutum bazai iya ja dashi ba. Hakanan suka zauna sunata jira kafin nan layi yaxo kansu ga wayoyin su kaf babu service.... [6/14, 9:11 PM] SURAYYAHMS: Ata fannin Adiaha kuwa har sai bayan fitar Ahmed snn ta kimtsa gidan tay tsaf irin yadda taga sister zainab tayi, ko ina ta lailaye shi sann tay hadadden breakfast makanta taci tanajin wani irin nitsuwa da kwanciyar hankli bayan nan ne tay wanka taci kwalliya sann ta zabi wata hadaddiyar abaya daga cikin sabbin kayanta ta saka dake maroon colour ne komin ta to march tayi. List din abubuwan da bata dashi wanda sister zainab ta sata rubutawa ajiyan shi ta dauka ta jefa acikin jakarta snn ta kama hanya ta fita da tunanin inda zata fara zuwa. Cikin sa'a kuwa harsai da ta bar gidan kafin nan Anty adizat tazo dakanta dubata, samu tay wajen a kulle cikin jin tsananin haushi ta koma sashen anty nurat suka ci gaba da kulla makircinsu da tunanin cewa sune zasu cinye kudin da Aka bawa Adiaha na siyan kayan sawa. Bank direct Adiaha taje tayi seting pin ta amshe credit card dinta snn ta zuba 150k ma kakarta a acct kyauta, dan kadan ta kara akan wanda Ahmed ya bata da safe sauran kuma ta zubasu duka a sabon acct dinta. Tasha wahala sosai kafin nan ta gana fahimtar cikin ƙasuwanin Abuja inda tay dukkan wani siyayyr tata datake bukata,wajajen karfe biyu na rana ta dawo gidan da kaya lodi lodi lokcin daf anty nurat tana shigowa gidan kenan bayan ta dauko yaranta daga makarnta. Tun saukarta a adedeta take kare ma kayan jikinta kallo har ixuwa kan takalmin data saka banda ma ire iren abubuwan dataga ta sissiyo, wani bakin kishine ya rufe mata ido hartana gani duhu duhu agabanta wanda shi yasaka ko kyale yaranta batayi sun sauko kasa domin taya adiaha kwashe kayanta izuwa cikin gidanba. Mai gadinsu ne yake tayata yana kaimata har bakin kofar bangarensu yana ajiye mata. Manyan manyan shoping bags ta shigo dashi na abinci da kayan kawata gidanta da irin abubuwan da bata dashi da wanda zata karasu domin su isheta itama. Can dai anty nurat din ta daure ta sauko, yaranta kaf suka hau gaishe da Adiaha da fararta sosai ta amsasu tare da basu tsarabar oranges da ta kakkawo kowa ta amsa tana murna sosai. Sama sama anty nurat ta amsa mata gaisuwarta dan tsabar leken kayan data shigo dasu din datakeyi duk hanklinta ya tashi tana son tasan menene acikin manyan ledojin nan da Adiaha ta shigo dasu bayan sunyi da anty adizat akan cewa sune zasu rudeta sucinye kudin. Ajikin motar ta ta tsaya cikin tunani mai zurfi zuciyanta na mata wani irin zafi. Adiaha tana sallaman mai adedeta tazo ta wuceta batare da tace mata uffan ba tay nata bangaren dukansu sukabi bayanta da kallo Da gefen ido Ta kalli yaranta tace musu suje ciki tana zuwa, yaran suna kama hanya itama ta bar wajen jiki na bari kar kar tanufi sashen anty adizat tafara buga mata kofa karfi, arikice anty adizat ta fito tana cewa lpya? Hannunta ta riko sukayi waje dan kowani tsayawa tay mata kyakkwan bayani batayi ba ta sakota agaba akan tazo taje ta gani da idonta, acewarta Da alaman Adiaha har taje kasuwa ta kashe kudinta duka..anty adizat duk bata wani Yadda ba sabida ta riga ta san kalan rashin wayon Adiaha. Adiaha tana shiga ciki ta barbaja kayan a falo snn ta wuce ciki da niyyar watsa ruwa domin tay alwala tay sallah snn tazo ta nemi abinci. Sosai ta gaji dan hatta miscalls din kakarta ma ba daukawa tay ba tsabar tana Allah Allah ta dawo gida. Tana shiga bathrum ta fara jin kara ata waje kamar ana buga mata kofarta, hakan ne yasakata yin gaggawa ta kammala wankan ta fito a hanzarce. Ta zo ta samesu abakin kofarta sunkime duk sun hada rai suna kumbura fuska kamar zasu fashe ganin ta da towel din ne yasa sukadan rusuna fuskarsu. "Ashe wanka kike munata buga kofa bakiji ba.".. Babu yabo babu fallasa tace eh anty nurat ..fatan lapiya? Anty nurat ta harareta cikin tune din jin haushi tace Allow us in mana sai kace wasu barayi zaki tsare mu awaje ba tambaya . Matsa musu a kofar tay batare da tace komi ba suka shigo ciki suka tsatsaya kowacce tana karewa wajen tanadi da idanunta. Ganin komi tsaf tsaf.. Adiaha tace "Zanje na dan kimtsa ina zuwa".. Suka gyada mata kai duk suna Allah Allah ta shiga ciki dan suyi gulma tana kuwa bada baya kuwa suka hau tattaba kayan dake zube a tsakiyar falon suna dubawa daya bayan daya. Gulma suka farayi da yarensu kamar wanda aka aikosu kowacce tana fadan albarkacin bakinta. Adiaha kuwa bata fito ba har saida tay sallah ta shirya tsaf ta sako wani sabon kayan english wear amma mermaid gown ne purple colour mai shape sosai snn ta fito tana zuba gamshi mai azaban dadi wanda daga ji kasan turare mai tsada ne. Koda suka kalleta duk saida suka kasa iya haɗiye kishinsu bata wani kulasu ba suka zauna pretending to do nothing, tafara gaishe su acikin nitsuwa. Anty adizat tafara kawo mata maganan kudin kayan, anty nurat ma ta tsoma baki suka dinga zuba mata karairaye suna nuna mata irin zasu yi rebranding dinta da kaya masu kyau kyau har saita fi kowaccensu haduwa. Duk bayanin su Tay shiru tanaji dan maganganun sister zainab bakaramin shiga brain dinta yay ba musmamn ma dataga alaman da biyu suke mata maganan duk suna nuna mata cewa irin sun raina ma ajinta ita local ce batasan kan kwalliya da gaye ba saisu. Itama sake baki tay ta zuba musu karyan tace musu ai kudin bai shiga hannunta ba tukuna, iya na cefane kawai ya bata shiyasa ma taje kasuwa ta siyo abubuwan da bata da shi. Batako ji nauyin su ba ta bubude musu kaya suka gagga abunda ta siyo a kasuwa tsabar gulma sune suka tayata shirya wasu food stuff din a kitchen dinta da sauran ababen da ta siyo takai room dinta wanda basu samu daman shiga har ciki ba. Sunsha mamakinta kwarai dasukaga irin original kayan amfanin gida data sissiya, cos she look daft kalar marasa wayo sai dai kuwa sosai ta iya harkan siyayyan harma fiye dasu she is bold like a typical calabar girl with alot of businesss spirit kamr wata inyamura ,Duk da ta burge su aransu amma ba hakan bane ya hanasu mata habaici tare da gasa mata bakaken maganganu masu zafi acikin raha da wasa. Cewar anty adizat duk wann iya cinikayyar nata a gidan miji zara kare a matsayin matar kullle sai abunda aka bata kmr almajira har miji zaai zo ya gaji da bani bani, snn babu alaman samun aiki babu wata sana'a hatta tsohuwar wayarta saida tay mata habaici akai, duk ta fada mata hakan in a mocking gesture Anty nurat kuma tay mata habaici tana cewa ai duk wankan da zatayi agidan jimada bazata taba zamowa daidai dasu ba sabida su in sunyi wanka basa shiga adedeta sahu saidai su tuka motocinsu na kansu. Adiaha duk bata san da cewa cigabanta ne yake kuntata masu aransu suke kusheta ba ta dauka duk raini da habaici ne daga garesu wanda suka saba yaɓa mata wanda bazai taɓa karewa awajensu ba. Ranta sai yadan sosu kadan tafarajin haushin su aranta itama dan tun ficewarsu a sashen take tuna zancensu a brain dinta ji kawai take yakamata ta fara gogaggaya dasu dan sugane kuransu akanta sosai. Wayarta ta dauka ta kira sisterr zainab suka gaisa cikin raha, tasan sister zainba yar qa'ida ce ta tsani mace mai depending akan idea din wasu, dan haka bata fito fili ta tambayeta ba a cikin salo ta nemi shawararta akan telolin da suka dace takai musu dinkin kayanta dan itama so take tafara wankan leshuna da atampopi dan su anty nurat sugane cewa basukadai ne sukasan yadda ake kwalliya a duniya ba. Sister zainab ta tura mata IG page din good tailors harda lambobin wayarsu, snn ta haɗata da asalin tailor nata wanda ko anty nurat din ma tayi tayi ahada ta shi sister zainab taki sam. Da ta hada Adiahar dashi saida taja mata kunne sosai, duk dama bata fayyace mata shiwaye bane, shima haka, kawai ce masa tayi tunda ita zata bar zama a Abuja ga nan sabuwar customer nan ta kawo masa yay make sure yana mata dinki masu kyau kamar yadda yake mata itama. Adiaha taji dadi bana kadan ba tay ma sister zainab godiya bayan nan tafara harhada sabbin kayan datake so ta dinka din a leda da niyyar gobe inta fita sai takai masa da kanta har Adress din daya bata. Wajajen bayan asr bayan ta kammala gyara gidan ta ta ciro sabon bedshet mai kyau data siyo ta lailaye kan gadon mijinta dashi snn ta feshe gidan gabaki daya da room freshners masu gamshin dadi da ta siyo koina ya dau zuba kamshin dadi. Bayan nan zama tay a falonta tana hutawa sai anan ne ta kira kakarta hjya hajarat suka fara gaisawa cikin kewa duk ta damu tana son sanin irin zaman datakeyi tare da mijinta dan haryau hanklinta bai kwanta akan auren nasu ba. Murmushi Adiaha takeyi cikin zakuwa da zumudi tahau bata labarin duk yadda takejin dadin zama tare da Ahmed dinta a yanzu,.. Komi da ya siya mata saida ta fadawa kakarta Amma haka fir taki ta gaya mata duk wani wahalan data sha a farko Farkon zuwanta gidansa Kakar nata tasha matukr mamaki snn taji dadi aranta duk dama ta riga ta dago kwane kwanen Adiaha sosai tasan dolene kawai tana boye mata other side of the story domin iya wajen dadin kawai ta fada mata bata gaya mata wajen wuyan ba. aranta tasan dolene akwai wasu kalubale in ma badaga wajen miji ba dole a samu awajen iyaye da yan uwansa. Duk dabarar ta hakanan Adiaha taki fir tace komi akan Ahmed bare kuma familynsa har kakarta ta gaji ta share zancen itama, hira sukayi sosai kakar nata ta dada yi mata nasiha akan ta rike mutuncin kanta ta nemi nakanta tay investing kartayi zaman banza tunda tace mijinta yana bata kudi gudun bacin rana. Duk wa'azin zaman gidan miji da kakarta tay mata iyakar wann shawarar kawai ta iya daukawa a mind dinta, she have already make up her mind to worship and love Ahmed like her demi god,. kudin nasa ma ba ason ranta take son kashewa ba, she just want Ahmed to be great and all that, wanda ba komi bane yasata ta dauka shwarar investment saidan gorin da su anty adizat suka mata yau nacewa a matsayin house wife zata kare bazata taba zamowa irinsu ba. Bayan sun kare wayar ta shiga tunanin abunda zatayi na business itama domin ta zama cikakkiyar mace mai abun kanta ko su anty nurat zasu dena raina mata wayo. A fannin su alaji bello kuwa sai wajajen hudu saura zagayen su yazo Dan wani daki ne haka aka shigar dasu gaban wani tsoho daya saka fararen kaya daga sama har kasa babu takalmin akafafunsa. Tun daga yanayin gaisuwarsu ya fahimce cewa su anty mojushola tsoffin customers dinsa ne. Nan ta hau baje masa damuwar dan uwanta tace masa a duba musu aga ni menene yake faruwa da shi.. Mutumin yay yan tsibabbace tsibbacen sa yana mai karkada kararrawa sai can ya fara zabgawa alhaji bello wani bulalan ganye ajiki Nan Duk suka rashi tsaye acikin yanayin razana sosai Yace musu Ai yaga mugayen aljanu ne da aka hadashi da su da kuma evil spirit mai karfi. Yace musu aljanun sune suke sakashi kunci da damuwa da bakin ciki kuma inbaiyi wasa ba sune zasukaishi har lahira. Snnn acikin daya daga cikin matayensa daya itace take da hannun akan dukkan wani damuwarsa. Atake alaji bello ya rude yafara zufa ann yafara musu sumbatu yana son lallai malamin ya bayyana masa wanda wacace acikinsu ke masa wann abun acikin matansa Duk dama ya gama kullawa aransa cewa khadijatu ne. gashi yana mutuwar son khadijatun acikin ransa tun ba a fada ba yafara jin tsananin bacin rai atake zuciyarsa ta karye gabaki daya jikinshi ya fara ragwabewa yanamai jin tsananin azaba irinna cin amana daga wajen wanda yake mutuwar kauna. Ganin rudewar da yayi yasaka Anty moju tasaka aka kaishi waje dacewar itace zata ji musu komi Nan malami ya zauna ya fede musu biri har wutsiya bai boye musu komi ba duk wani kalar tsafin da shedananci da hajy fatihat da kafayat su keyi da wanda ta shirya shi ayanzu snn ya gaya musu dukan motive dinta akan dan uwansu karara. Bakaramin kaduwa sukayi da jin dukn wani sirrin kafayat ba, hakan suka biya malami suka fito waje jikinsu a mugun sanyaye duk sunzo ne da zimman fada ma dan uwansu gaskiya. Kamaar ruwa ya kwaso su haka suka fito amma koda suka fito falon basu sameshi ba aka ce musu yaje bayin masallaci zaiyi fitsari. Nan anty mojushola ta jawo anty ramoutu sukayi can gefe inda babu wanda zaiji maganan da zasuyo snn tace mata sam karsu gayawa dan uwansu gaskiya na cewa kafayat ne acewarta idan suka fada zaiyi blaming dinsu yace sune suka tursashi ya aurota snn zai gayawa yayansa suma zasuyi blaming dinsu,hala ma daganan kuma shikenan alakarsu ta yan uwan jini ya kare kenan har abada. idan kuma hajy khadijat ta iya yafewa mijinta suka dawo daidai zata sake kwace ragamarsa a hannunta su dawo masa banza, gashi akan shi da yayansa kawai suka dogara a duniyan nan basu da wani hanyar samun kudi ko wani madogaran yin rayuwa mai dadi face ta hannun sa da yayansa. Tace ma anty ramotu Muddin maganan nan ya fito waje ba zallan kafayat kawai za'a kama ba hardasu dan haka su yanke hukunci kawai su zaɓe kansu inyaso su zasu san yadda zasuyi da makircin kafayat da mahaifiyarta in their own way. Da kyar tay convincing din anty ramoutou dan abun su kafayat din ya girgizata bana wasa ba danko acikin mafarki bata taba tsammanin cewa kafayat da uwarta matsafa bañe saiyau. Bayan anty moju ta tursasata akan su boye mishi gaskiya ta tambayeta to akan waye kenan zasu laka sharrin Tashi daya tace kawai su lakawa hajya khadijatu dan already dan uwansu yana suspecting hakan inhar suka gaya masa zai iya yadda, snn in ya kore hajy kahdijatu agidan sa duk burinsu ne ya cika tunda ta haifa musu jinin su Damilare aganinta basa bukatar ta kuma. Duk jikin anty ramoutu na bari bari sabida tsananin tsoron yaudarar dan uwansu da zasuyi akaro na biyu amma hakanan suka zage suka fiske tare da gunduma ma dan uwansun karya akan cewa matarsa khadijatu ce take shirya masa komi bayan ya dawo. Sosai yay bakin ciki aransa,hawayensa nata zuba har suka iso gida bai dena mamakin hakan aransa ba, duk bai lura ba sunata kallonsa da gefen ido basuce masa komi ba sai tausayi dayak bawa anty ramotou dna harga Allah bataso hakan aranta ba. Jikinshi duk a sanyaye ya koma gidansa, sashen sa ya wuce direct ya kwanta akan gadonsa da bakincin tuna irin tsafin da malamin nan ya dinga bayyanawa yana cewa anayine akansa ashe wai kahdijatu ne take cutar dashi tuntuni bai sani ba. Yaso yay ma malamin tambayoyi domin yasan waiko rabasa da yaransa khadija take sonyi dan ta hanashi cin kudinsu ko akan kishin kafayat tayi masa hakan amma haka su anty mojushola suka hanashi komawa wajen malamin firr sukace sune zasuna jiyo masa komi. Da yamma lis ya rufa kafayat ta kammala shiri tsaf dan yau ita dayanta ta shirya zata dawo gidan da zimman shirin yaki da auren Adiaha da Ahmed dinta. Bakin abaya ta saka duk wani maganin da goddes ta bata yana cikin hand bag dinta, iya wanda zata fetsawa alhaj bello ne kawai ta damko shi a hannu sabida tsaro dan batasan awani yanayi zataje gidan ta tarar dashi ba. sallama tay da mamanta tareda mata alkwarin cewa bazata kara dawowa gidansu ba harsai ta kammala cimma burikansu duka ko da zata haihu da alaji bello ne bata damu ba muddin zata ga bayan auren Ahmed da duk wata macen dazatazo kusa da shi. Tana bude kofa zata fice taci karo da isowarsu anty ramouto, a tsorace taja baya ganin yanayin su mai tattare da girmammen bala'i da kata'i, Guilty consience bai bari sun samu nitsuwa ba shiyasa suka zo domin suzo su sameta ayita ta kare tsakaninsu da kafayat dan tasan cewa sunsan duk wani sirrinta ita da mahaifyarta. Da karfin balainsu suka iso anty ramoutu harda wanka ma kafayaat din mari mai zafi.. Rikici ne mai zafi ya kaure tsakaninsu aka fara tone tonen asiri saida suka bari su anty moju sun gama zazzage sirrikansu da suka sani kafin nan hajy fatihat ta laluma da wayo fito da bindiga a drawarta na falon ta harba sama tai tau duk suka rude snn ta fara tsoratasu dashi tace zata harbesu ta harbe banzaye. Atake Duk cikinsu ya duri ruwa hanjin cikinsu yahau kadawa, hakan nan ta sakasu kneeling akasa da gwiwan su snn ta kara jadadda musu cewa duk abunda akace akansu sunyi eh gaskiyane sune sukeyi ma dan uwansu asiri harda matar Damilare har goddes tace bazata taɓa haihuwa dashi agidan ba. Su anty moju sunci kukan tsoro suna dan dana sanin hada kai da sukayi da su kafayat, duk awautarsu sun dauka an hada kai dinne duk dansu taimake dan uwansu bello ya auro mace yar kabilansu wanda shine yasakasu sukayi wann harkan da kafayat ashe basu san dacewa kafayat da mamanta suna da motive dinsu na daban ba. Babu imani Kafayat ta dauko wani garin magani na mantuwa ta watsa musu a fuskansu suka fara tari suna shakewa atake komi ya shafe musu a brain dinsu suka dawo basa iya tuna komi Snn suka sakasu agaba akan su kaita har cikin jimada mansion in a bridal escort style. Lokcin alaji bello yahaura sama kenan neman hajy khadijatu bai sameta ba yanata zagawa a sashen ta cikin fushi da son ya tona mata asiri... Bai sani ba aka dawo da kafayat, suna kaita bangarenta ta koresu tare da musu gargadin cewa zata kashesu idan har suka karayin wani bincike akansu tun ficewarsu agidan anty ramoutou tafara wani irin zazzabi mai zafi. A fannin Adiaha kuwa as usual tay wankanta snn tayi ma mijin nata lafiyayyen abinci na tarbansa duk da kasancewar yadawo agajiye amma bata barshi ya daga ko tsinke ba domin kuwa wani irin sakaltashi takeyi hatta takalmi itake cire masa tay masa wanka ta shafeshi har ruwa in zai sha bata kyaleshi yay komi dakansa itace nan kamar robot zata masa komi bata gajiya, sai yadawo kmr nashi aikin gidan kawai shine ya make sure yay satisfying dinta wajen kwanciya. Yau dinma da wuri tajashi suka kwanta shiyasa basu san duk wata dramar dake wakana acikin gidan ba. Hjy khadijatu tana can waje suna zaune suna shan iska tare da brother kazim suna dan tattauna batun tafiyar zainab gobe da kuma komawar shi brother kazim din bakin aikinsa acikin karshen sati.. Hakan ne yasaka alaji bello jimada yagama hargaginsa har yagaji yabar sasshenta bai samu daman tattaunawa da ita acikin daren ba dake wann karon itace taje ta same brother kazim a garden bashine yazo sashenta ba.. Hirarsu sukeyi kamr babu gobe, dake shine babba agidan washi tafara gayawa zancen new office appointment dinta A lagos state data samu, tace masa tanason inta kammala komi nata zata koma can amma zatana dawowa Abuja wkends idan sun amince akan hakan da mahaifinsa. Hakan sosai yy masa dadi aransa dan its alwys feels insulting to him musammn inya shiga gidan ya kalle kafayat tare da babansu, aganin sa gara ace bata wani zama tare da su din zaifi musu mutunci da samun kwanciyar hankli. Zama sukayi awajen suna hira mai cike da shakuwa da fahimtar juna sunata dariya zaka iya rantsewa da cewa itace ta haife sa, har sai can da brother hamzat ya taho wajen shima ya same su suka cigaba da zuba mata labarin ayyukansu suna ta dariya. sunkai past 10 na dare suna hirarrikin rayuwa kafin nan tace zata wuce room dinta ta dan huta dan gobene zataje final interview dinta a abuja bayan shi kuma zata jira date of resumption snn ta tafi ga kuma tafiyar zainab gobe dolene ta tsaya tay mata sallama da sassafe kafin ta tafi Dukansu sun ji matukar dadi aransu da ta kawo wann babban cigaban na komawa kan aikin gwamnati a rayuwarta. Dan awajensu tamkar wani hanya ta samo na kare musu mutuncinsu dan zamanta tare da kafayat agidan a matsayin kishiyoyi har yau lamari ne dayake ci musu tuwo a kwarya . They all agree dat bazasu gayawa Ahmed komi ba harsai an kammala shirya komi dan sun san yadda yake matukar son mamanshi yanzu shima zai fara tunanin yin jigila a hanyar lagos kowani lokaci da sunan yana zuwa wajenta hutu. Itakanta tunani take na yadda zata soma gaya ma dan nata musammn ma datake son ta daura masa wani nauyi shi da matarsa Adiaha. Ta lura kamr Adiaha bata da wani matsala Aranta ta riga ta yanke cewa idan har yar uwansa YASRAH ta dawo nigeria shine zai zamo cikakken guardin dinta anan Abuja msmn ma inta fara Attending din babban makaranta.... [6/15, 8:56 PM] SURAYYAHMS: Wajajen karfe sha daya na dare saura suka rabu da y'ay'an nata bayan sun kammala yar hirarsu nan kowa ya shigeciki domin yin bacci. A fannin Alhaj bello kuwa yasha matukar mamaki daya koma bangarensa ya tararda kafayat tana kwance shame shame akan makaken gadonsa ta tura baki cikin sakin yatsine ayayin da take latsa wayarta hankli kwance. Sallama yay mata batako daga ido ta kalleshi bare ta amsashi ba. Jikinshi harna rawa ya iso gareta,wani irin kallonta yakeyi tun kafin nan ta hankara har ya jawota jikinsa wani irin rungumar daya sakar mata kamar na wanda za'a kwace mishi ita saida ya sakata cikin jin matsanancin mamakin sa dan har wani sauke ajiyar zuciya yakeyi kamar wanda ya jima yana nemanta bai sameta ba. Duk aransa gani yake kamar itace dagaskiya anata cutar da itane sabida tsabar kishi da bakin hali.duk sanda ya tuno da abunda malamin nan ya gaya masa akan matarsa hjy khadijatu baya iya hadiye wann bakincikin Jin cewa hjya khadijat itace ke shiga tsakaninsa da kafayat snn itace ta rabashi da yaransa na cikinsa tsabar baqar kishi da mugunta. Gabaki daya kafayat bata fahimce emotional state dinsan ba,sai shishigewa jikinta take yanamai bata hakuri yanamai ce mata shima baisan abunda yake yawan shiga tsakaninsu da har yake iya barinta tay yaji ta koma gida ba.. Tun daga ranar auren daurin auren su har izuwa yanzu ta tafi gidansu da fushi yafi sau akirga. Hakuri kawai yake bata batare da fayyace mata komi ba, duk mamakinsa ya cikata duk dama hakan kusan wani babban damane agareta amma ba hakan bane ya hanata cizga masa buhun rashin mutunci cikin izgili da walakanci take ce masa bazata yafewa walakncin dayake mata agidan ba. Tace masa y'ay'an sa kaff sun rainata, snn shikansa duk sanda yaga matarsa jikinshi rawa yake daga nan kuma dolene tasha walakanci a hannunsa... Tayi ta masa bori, Yau kam hakuri ya dinga bata duk aganinsa ba laifinta bane yasa take masa irin wann rashin kunyar sharrin sihirin matarsa khadijat ne da kyar ya lallabeta sukayi bacci. Acikin baccin ma Tana ta masa borin karya Duk ta hanashi ya taɓata hakanan ya kwana da idanunsa a bude cikin tunani, washe gari da sassafe ta farka akan gabar mission dinta, ko kyaleshi yaje yay sallah batayi ba tafara janshi cikin wani irin salon romance bayan sunyi first round tafara yi kamr karfinta ya kare ficewa tay taje ta debo madara wanda already ta jikashi sosai da ruwan magani dan tun jiyan ta jikashi abisa umarnin goddess dan ta riga tace mata idan maganin ya jika sosai acikin madara toh tasirinsa zaifi dadewa ajikinshi yana aiki basai tasha wahala ba. Madarar ta dauko kafin ta dawodakin tanashan nata wanda babu komi aciki acikin kwalin madarar, shikuma tazo da nashi a glass cup ta basa tare da tursasa masa yasha, tass tasaka shi ya shanye ganin baison ya kara bata mata ranta, tun bayan nan sai bai kara gane kansa ba. Tunda suka koma wa junansu ya dingajin kansa na juyawa kamar baya duniya haka yake ta kallonta dishi dishi tamkar wanda giya yasha ya bugu sosai baya hayyacinshi yana kanta yana aiki tana enchanting soul dinsa da wasu sirrikan dake fita daga bakinta duk sai da ta janye kurwanshi ta miƙawa goddesss batare da sanninsa ba, Bai tashi Sauka akanta ba har sai wajajen karfe 8.30am yay na safiya shikansa yau yaji jiki da kyar ya dawo hayyacinshi Kafin nan ya tuno da cewa baiyi sallan safiya ba...kafayat kuwa mutuwa ne kawai baza ace tayi ba dan ko iya hade cinyoyinta bata yi sabida tsawon lokcin da suka dauka suna abu daya, yauma a wawware ta kwanta rigib inda wani wahalallen bacci yay awon gaba da ita. Wanka yay bayan ya idar da sallah snn ya saka sabon jumfarsa na wata yadin shadda fara kal da hula ya nufi dakin hjy khadijatu cikin bacin rai. Tun da ya doso hanyar yakejin tsananin bacin rai ya rasa menene yasaka yakejin kamar zai iya kasheta ma dan tsananin haushi. Bai lura da cewa lokaci yaja sosai ba har saida ya taɓa yaji kofar dakinta a kulle,hakanan ya sauko Kasa cikin jin takaaici jin gidan ya dauƙa da wani irin shiru tamkar babu kowa aciki. Kafin kafayat ta farfado ta farka yunwan yabi ya ishesa nan ya fice neman abinci agidan su anty mojushola, yana isa ko zama baiyi a gidan ba saiga kirar sister zainab a waya, nan suka gaisa snn tay masa sallama tace masa karfe goma da rabi jirginsu zai tashi. Addua yaso yay mata amma koda yaji cewa tana tare da hjy khadijatu a dede lokcin sai yaji zuciyarsa yana harbawa da fushi duk ransa ya lalace sosai kawai yace mata inta isa ta nemeshi. Duk son dayake ma yarsa zainab haka yau yay zuciya da ita Basuyi wani dogon sallama ba ya katse wayar yacigaba da jimamin baqqinciki najin cewa khadijatu ta asirce masa yaransa. Adiaha ce kadai a gidan taci kwaras ta fito falonta tana rubuta iya abubuwan da ranta yake so, yau banda lissafin yadda zata fitowa Ahmed da maganan business dinta babu abunda takeyi agidan tunda ya fita don itama so take ta fito tana haskawa kamar kowacce mata musammn ma danta koyawasu anty nurat hankli. Yau da wuri Ahmed ya fice aiki wanda yasaka bata samu daman yin wata magana mai tsayi dashi ba, dama inba wknds ba shi bai fiye samun lokacin kanshi hakann kawai ba gashi ba son dawowa da wuri sai can dare irin after ishai ko harma karfe tara izuwa goma snn yakan iya ficewa akowani lokci idan aikinsa ya taso. 8:00am Dr hassan's hospital maitama Wuraren 8 na safe Ahmed ya fito daga cikin wani confrence hall yana takawa izuwa cikin office dinshi sanye yake da black trouser yau normal wandon jean yasa saidai ya dame wandon yasa blue long sleeve shirt da kake iya hango shatin agogon sa dake kyalli a wuyar hannunshi shi yay tucking yakawo belt mai kyau da tsada yasa, yasa black cover shoe dake shining na zuwa aiki ya shigo yana kokarin gyara tie din wuyarshi hanunshi daya kuma rike da white ironed lab coat dinshi sai kamshi yake looking very cooperate, fatarshi har wani glowing yake sabida gyrar data sha ga gashin kanshi da sajen shi sun kwanta lub lub Shigowarsa ciki ya samu Abokinshi banji ne kadai azaune akan kujera ga cofee nan agabanshi anjera kala kala. Ahnkli yay sallama yana mai Tabe baki cikin neman tsokana yace "D'Banj"ya mika masa hannu suka dan gaisa dan tun da ya shigo yake kallonshi baiko ansa shi ba yanata mamakin yadda Ahmed ya dawo kamr bashi ba Zama yayi kafin nan yadau cup din coffee dake gaban banjin sanin ba ya son rainin hankli amma sai yakai bakin sa yasha coffen son ransa kafun ya aje masa sauran yanamai sauke ajiyar zuciya. Banji ya watsa masa harara dan iska ince Sai yanzu ka ga daman kulani? Dariya yay dn So yake lallai sai ya kular dashi aikuwayana budan baki yayi sauri Yace heys i admit im wrong, dalla tafi chan sei shegen zuciya kamr kuturu, bakasan meya faru bane da jiya na ajiyeka kanata jirana, Banji yace banason naji bayan kasa na baata lkci na ina jiranka agidan kallon ball U still off ur phone on me. Yace am really soryy wallh bacci ne ya kwasheni a gidan, nagaji, dat girl was oll over me, she is just a bug batama kyaleni nasha iska. Bansan ko sauran maza ba but am not really excited about being married yet..i want sumtin more challenging inason babe mai aji da fitinan shan qamshi, i want to be a king but Not sooo kinging...inka ga yadda aka maidani baby agidan ko? Kasa cewa komai banji yay ya tsaya gum yana kallon bakinsa a gumshe da dariyar takaici, Ahmed kace matar ka is a bug?? tun bai amsa ba ya karayin dariyan wai meyasa kake cewa hakane yaushe xaka dena wannan dabian naka ne, ure a grown up man...damn it. Ahmed yana kallonshi yay shiru Da kamar bazaice uffan Ba can yace "im being serious" Wallh harna fara gajiya da auren, wai dama haka akeji ne? To be Alwys around a woman ana wani kakkameka kamar jariri....and all the bedroom stuff...yana furta hakan yana sosa keyar sa a shashance wani kallo Banji ya watsa masa snn yace hmmmm Allah ya shiryeka damilare. Ai Nidama nasan kaikam ba'ayi maka wani gwaninta abunda ake so kai bashine kana soba, inba haka bakama Ga maza nan na neman matan da zasuyi worshiping nasu amma kai har kasamu harkana complain. Yace yes. Banji Meyasa?sau nawa zan maka bayanin cewa Aure ya wuce yadda kake tunani. Yana dariya yace Ni wallh matsamin akayi nayi auren nan da bazanyi yanzu ba.. shiyasa haryau bana wanijin dadinshi like can can cikin raina kawai daurewa nakeyi. Banji yace "I know ..Ka daure din Sann kana tunawa da situation na matarka. She needs u more than anything. Yace yeah, i will do my best about her, in sha Allah bazan kara repeating mistakes din danayi akanta a farko amma truth to be told i still dont feel conected with her sumhow. Banji yace saurin me kakeyi, i assure u with time zaka saba, Besides yau da gobe ai ya wuce wasa, zaku zo ayi ciki a haihu,iya wayann zasu iya ku shaku sosai.. Ahmed yay shiru yanata jin maganganun Banji dan kullum shine yake kara masa karfin gwiwa akan lamarin aurensa. Suna cikin wann maganan wayarsa yay kara yana dagawa yaji sautin muryan dan uwansa sadik daga can turkey. Cikin nitsuwa suka gaisa sadik dake kusan sa'a dashi, yace Doctor kenan ya kwana biyu? Ahmed yana murmushi yace lapya kalau, ya su mumy da Adda nafi ? ..yace dukansu lafiya badai kaki xumunta ba. Dariya yay yace "awajenka na koya" Sukayi dariya dukansu atare.."mum tay maka magana akan prgram dinta? Yace yes ta bani numberka bansamu zama bane shiyasa ban kiraka ba, yace its okay. Yanzu kana ina ne? Yace ina office ne, "When you have time zamuyi magana sosai sabida nima yanzu na dawo daga Malaysia zanje na duba su agidan. Ahmed yace to shikenan ka gaishe da mumy..daga nan suka katse wayar. Tare da sauke ajiyar zuciya ya dago kai ya kalle banji "guy i need to do some reserch for the event planner masu kyau A katsina ko zaka tayani nema. Banji yace why not? Antynkun tay kusan isowa ne? Yace yeah ance ta kusa kuma waima a Abujan nan zata sauka intazo.,amma event din inaji aa katsina za'ayi shi agidanta, so I have alot to do, mumy tace zamuyi aiki tare da causin dina sadik akan hidiman sosai, dan basuson su bawa strangers azo ana samun dissapoitment. Banji Yace its okay In mun fita zamu fara tambaya i knw few contacts da zasu iya taimakawa, da haka suka cigaba da hirarsu daga bisani suka fita a asibitin atare dan shikansa banji maganan aurensa da budurwansa hidaya ya sako shi agaba amma traditonal weding zaiyi along with his work transfer dan zai koma aiki a kasar Canada shiyasa yake son ma yay aurensa acikin gaggawa shima basai anyi taro ko hidima ba. Duk wani shirye shiryen auren sunayinshi su ukune tsakaninsa da Ahmed dayan abokinsu bankole. Ahmed duk yafi kowa jin nauyin abun aransa dan yasan idan banji ya bar zama a kasan nan baida inda zaina kai kukansa kai tsaye duba da dayan abokinsu bankole yanayin rayuwarsu dashi ta bambamta sosai musmmn ma ta wajen neman mata da amfani dasu. Wajajen karfe biyu na rana Adiaha ta kammala cin abincin rana kenan saiga tailorn sister zainab ya zo, kai tsaye tay inviting dinsa cikin gidan yazo ya zauna suka gaisa snn ta tattaro masa kayan dinkin duka ta bashi, ya gwada size dinta ya rubuta,snn ta bashi rabin kudin dinkin sa dan da wuri take son kayan... Har waje ta rakosa suna tafiya suna dan magana akan irin dinkunan datake so yay mata . She is free and friendly ita sam bata iya jan aji ma kowa ba yau yau yazo amma kamar tasanshi da jimawa haka tasake dashi sunata hira Duk abunda sukeyi Kafayat na gefe tana tsaye tanamai kallonsu. Bayan ta rakasa har bakin gate ya tafi tana isowa dede ta kofar sashen nasu taci karo da kafayat, gabanta ne ya hau faduwa ganin irin kazamin kallon banza dana rainin hankli datake watso mata. Cikin dauriya ta dauke kanta zata wuce ta wani sha gabanta suka tsaya hararar junansu kamar yayan kaji. Cikin daka tsawa Kafayat tace ke wanene wancan mutumin da kika kawo cikin gidan nan? Adiaha tabita da kallon sama da kasa tace ina ruwanki da tsabgata? Tace akwai ruwana.. Tunda kika auri Ahmed kina zama dashi kikayi ruwana harda tsaki na Sann inada ikon na tambaya sabida ni surkuwanki ne dan ubanki. Adiaha tace ba ubana ba kam saidan ubanki, just mind ur own business naca bazan gaya maki komi ba magulmanciya kawai. "Mani kike cewa magulmaciya? Tun Adiaha bata amsa ba Ta juya a hatsale tayi cikin gidan alaji bello,..alaji bello tafara kwala masa kira shima dawowarsa kenan daga gidansu anty moju yana kwance yana fama da ciwon bacin rai dake cinshi a kirji dan zuwansa can bakaramin kara daga masa hankli yay ba ga anty ramoutu akwance tana fama da jiki bata jin dadin jikinta tun bayan maaganin da kafayat ta watsa musu ajiki,shikuwa saiyake ganin duk dan rashin kulawar yayansa akansu ne yasa hakan yake faruwa dasu. Akansa ta tsaya cikin masifa baiya ma jin metake fadawa tsabar hanklinshi baiya jikinshi. Ce mata kawai yay suje ta nuna mashi wanda ta bata mata rai din Masifar da kafayat takeyi Ta inda take shiga batanan take fita ba shine yasaka anty nurat ta fito a gurguje dake ita karfe biyu tana yawan dawowa gidan daga shagonta dake itace take dauko yaranta daga makaranta kowani rana Anty adizat dake aikin gwamnati takeyi yawanci sai 4 take tashi Adiaha tana falonta tana zaune taji sautin buga kofarta bambam gabanta na fadi ta taho ta bude kofar. Da kafayar din suka fara hade ido kafin nan ta gano father inlw dinta, suna hada ido acikin sauri ta rusuna kasa cikin girmmawa tafara gaishesa, ya amsa sama sama snn ya fara tambayarta meyene yake faruwa...anty nurat ta tsaya kyam tana son taji gulma, Adiaha ta budi baki zatay magana kenan kafayat ta tsareta Cikin nuna iko da gadara irin gata matar uba. Nan ta soma harhada wani irin gundumammen sharri wa adiahan agabanta tace ai ganinta tay tana kawo maza har cikin gidanta shine ta tsareta tana tambayarsu ganin Ahmed bayanan kuma shine Adiaha ta zazageta tace mata karuwa magulmaciya. Tsabar yadda take stressing kalman karuwan Har saida anty nurat ta tsoma musu baki. Baki bude Adiaga ta dinga kallonsu fanin yadda suka daureta da jijiyar wuyarta. Ko bata daman yin bayani basuyi ba. Kawai sukace zata zubar musu da mutunxi ai tafara kawo maza cikin gidan lokcin da mijinta baya nan snn ta zagi kafayat. Father inlaw nara bai taɓa mata fada acikin bacin rai ba saiyau yace mata karta kuma raina kafayat agidan nan. Hawayen data farayi agabansu yasaka zuciyar kafayat yin fari tasss sanda ta tabbata sun kuntata mata sann tajashi suka bar wajen. A tsorace ta zauna har yamma, by then anty nurat harta zazzaga labarin wa anty adizat bayan ta kara masa gishiri da magi da yaji. Ahmed yana dawowa da yamma lis Anty adizat ta tsareshi da maganan tun awaje, ta dinga gasa masa maganan banza Shi tun da akace kafayat ne yasan ba lallai bane komi da suka fadan ya zamo gaskiya amma a ransa yaji haushi da akace Adiaha tay inviting wani namji cikin gidnsa batare da izininsa ba. Yau bada wani fara'a ya amsa mata gaisuwarta ba, ya fara tambayarta ko wayene ta kawo mishi gida?.. Bata boye masa ba duk ta gaya masa yadda akayi and he knws yasan bazata taba masa karya ba amma gudun kar sharri da zargi yafara shiga lamarin ya bata ransa ya wanke ta tasss yace mata bayason hakan ya sake faruwa duk wani namiji da zatat maumala dashi ko a ina ne tagaya masa kafin nan.. Da kyar ta lallabshi ta bashi hakuri duk da haka bai wani sake mata fuska ba, can bayan ishai yay wanka lkcin zaije ya gaishe da mum dinsa yaji lpyarta kafin yay bacci, yana fita Adiaha ta bishi abaya da niyyar bawa baban nashi hakri dan duk ta damu sosai. Sashen mahaifyarsa ya nufa ya samu taba zaune tana hutawa, zama yy agefenta suka gaisa suka fara zancensu na hidiman dake gabansu baiko kawo mata hirar abunda yake faruwa ba. Anan tafara tsakura masa lamarin komawa aikin nata, amma bata fito masa fili ba acikib sigar kila wa kala duk dama taga kamad zai bata goyon baya sosai shima. Adiaha dataje sashen alaji bello banda walakanci da cin fuska babu abunda ta kurba awajen kafayat dab sosai ra gaggasa mata baqar magana gashi babu halin ramawa agaban surki. Alaji bello ya dauka Ahmed ne ya turo ta tazo bada hakuri duk saiyaji zucyarsa ta danyi sanyi hakan yana nuna cewa dansa is respecting him. Bayan ficewarta a falon tana isa gidan ta sameshi har ta dawo daga wajen mamanshi. Jin cewa taje ta bawa baban nashi hakuri yasaka shi ya dan sassauto ya sake mata fuska sukadan dawo daidai duk dama yaudin tasha fada hannunsa sosai dan ya tsane abunda zai na jona lamarinshi dana kafaya. As usual yau dinma wani sabon salon romance din ta zuba masa, duk wani style na sex da ta iya acan baya tana mishi dan kawai yaji dadinta sosai shikuwa gani yake kamar sake mata dayayi shine yasata take iya bayyana rashin kunyarta a fili, duk tafishi zakewa wajen harka, tayi mishi wann tay masa wann ..bata damuwa da yadda zaiji feeling din aransa musmmn dayake mata kallon cewa ta saba da wayann abubuwan awaje tun kafinshi. Izuwa yanzu duk wani lungu da sako na jikinta a bude yake komin tashin daa jijiyarsa zaiyi a tsut kawai yake shigarta wani bin saiya matse da hannunshi kafin yakejin dadin sosai sabida ba amatseta ke ba duk dama tanada ruwan niima babu laifi. Fitar Adiaha daga sashen su kafayat duk bai isheta ba ta dinga zugashi, hatta abunda ya faru tace duk sharrin hajy khadijatu ce itace tace su dinga rainata inba haka ba haryaushe natar dansa zatace mata karuwa agidan inba raini ba. Bayan ta gama pumfa shi da fushi ya nufo sashen hjya khadijatu lokcin Ta kammala saka nitynta kenan zata kwanta bbau sallama taji dirar mutum akanta ya shigo yana huci Tace Alhaj bello lfiya A harzuke ya nuna ta dan dan yatsa yafara mata masifan da batasan kanshi ba. Munafuka azzaluma matsafiya kin cuceni kin asiricemin yarana na Duk wani abunda ya faru saida ya alakanta dashi yana zaginta dashi cikin fusata da tsananin jin takaicinta da kuma haushi, duk ta rasa menene guda daya tay masa, sai kada mata warning yake yana daga jijiyar wuya yana hargagin akan yayansa da matansa kafayat yanamai ce mata bata isa ta rabashi da kowa nasa ba Duk ta kasa fahimtar inda ya dosa har ranta ya matukar baci tafara maida masa martani cikin bacin ran itama. Zaginshi tay tasss ta dada kufular dashi suka tayi kafayat na bakin kofar dakin tana babbaka dariyar mugunta a kasa kasa hartana hawaye jikinshi bari yake yanayi kamr xai rufeta da duka Itama jikinta bari yake tana nadaman zaman datakeyi agidansa dan aganinta wann rainin wayon da batay hakuri ta zauna masa da yaransa ba da bazai samun fuskan yimata shi ba. Allah ne kawai ya takaita cikin darene sukayi tashin hanklin kusan kowa na sashinsa amma badan haka ba da tuni kowa yaji tashin sautukan muryoyinsu sabida kowa anan saida ransa yay mumunan baci..[6/15, 10:46 PM] SURAYYAHMS: Hajiya khadijatu sai ta fishi azalzala da masifa ta fara bude mishi wuta duk bakinshi ya mutu sai bari yake yana memeta magana yakasa yin gaba musammn dayaji tafara cewa inba tsoro bane ya saketa mana, Meyake jira, ya saketa ya cinye yayansa da matarsa. Ita ba dan shi take zama ba sabida yaranta ne,kuma in har yanajin ya isa ya saketa yanzun nan yaga ko bazata bar masa gidansa har Abada ba. Duk gorin arziki saida tay masa tace masa tafi karfin abunda yake dashi dashi da yayansa ma ita ba matsiyaciya bace irinsa. Tunda tafara fadin hakan kirjinsa ya fara ciwo jinin shi yafara hawa sama sama masifar ma jijjijewa yakeyi abakinsa yana ta cewa bazan sakeki ba saina ga dama. Kafayat najin yafara sanyi ta wantsalo ciki dan bata taɓa tsoma baki idan yanayiwa matarsa magana ba yau kuma datakeji da rashin kunyarta itama tazo tana huci tafara harbi iska a kasuwa tana cewa hajiya khdijatu tana kishinta ne shiyasa take sakawa yaranta suke rainata. Rainin wayon yabi ya ishe hajy khadijatu Dama can bahaushe yace duk yadda akayi da jaki sai yaci kara.. Bakowane yake gane karatun kurma ba amma ai kowana na fahimtar zafin dorinarsa. Kafayat Batay tsammanin jin bugu ba saida hajya khadijatu ta capko ta taji ta kasa iya motsi ahannunta gabaki daya,da sauri yazo zai raba suka tureshi akasa, wayan wuta ta zare ta zaneta a dakin ciki da bai yadda uwa take zagewa ta buge yarta ba fadar raba raini ba, kafayat ta dinga rusa ihun ceton rai awuya da hannu da kafa da gadon baya ta zaneta tasss inda zai shigeta sosai har fitsari ya fara tsilala ajikinta kadan kadan. Da kyar ya iya tashi a kasan sabida mugun buge kunkuminsa dayayi snn kwaceta ta fice a guje tana sose sose tana kuka. Acikin masifa hjy tace shegiya yar iskan yarinya toh ni ba sa'ar uwarki bane bare ke. Shima ta juyo ta tsigile sa tass. Fadar nasu bai kare ba saida ya tsinka mata mari mai karfi daya sakata faduwa akasa tare da dawowa cikin hayyacinta. Duk masifar nan batay mishi kuka ba saiyanzu. Cikin hawaye tace Zakayi dan danasanin sanina arayuwarka bello A fusace ya fice dakin yabi bayan kafayat yabarta anan tana kuka sosai. Da kyar hajiya khadijatu ta rarrasheta kanta ta dena kuka duk dama yau din nan sosai suka kaita makura, neman layin addanta ta dingayi har safe bata daga ba dan dama kayanta kawai take son ta kwashe anemeta arasa agidan dan ta tsani abunda zai jawo mata cin mutunci da rainin wayo. duk dama ta zane kafayat jiya amma hakan baimata wani dadi ba dan aranta bataso kwata kwata wani abu akan miji ya shiga tsakaninsu ba. A fannin kafayat kuwa saida aka mata jinyar jikinta sann ta samu bacci tunda yace mata ya rama mata ya mare hajya khadijatu shikenan hanklinta ya kwanta ta yafe masa sukasha baccinsu. Duk yadda hajiya khadijatu takejin bakinciki da damuwa hakanan ta cije ta daure dan bata son hakan ya jawo wani babban lamarin da zai shafe rayuwar yayansu musammn ma Ahmed. Bata kuma son Abunda zai kawo mata koma baya akan qudirinta na komawa zama a lagos datayi,ata wani fannin ma faruwar hakan yay mata daidai sai a rabu kwata kwata inda bazata na zuwa yi ko wknds a gidan acikin sauki ba. Badon ranta ya so ba haka ta danne maganan aranta bata nunawa kowa yanayin datake ciki ba sai Addanta,Allah Allah take gobe ma yay brother kazim ya tafi Can kasan waje ya zamo babu wani sauran mai danneta da kalaman hakuri. They mean alot to her tasan irin ciwonvda sukeji akanta musmmn ma idan tace zata bar rayuwarsu wanda aynzu bata da wani babban buri face taga tabar Abujana mai gabaki daya. Yau kwata kwata bata fito ba tana sashenta kafayat ce taci duniyar ta da yar tsinke ta saka kidi da sassafe ta dinga rawa tana habaice habaice duk dama babu wanda ya kulata. Yau din da sassafe tun Ahmed bai fita aiki ba ta kime ajikin alaji bello snn ta aika aka kira mata Adiaha cike da gatse da rainin wayo take fmr tuhumarta akan girkin datadenayi agidan gaba daya...wani irin tsula tsiyarta takeyi tanamai cin duniyarta da yar tsinke. Alhj bello ya bawa Adiaha oder akan dataje tayiwa kafayat breakfst. Ta dawo zata shirya taje kenan Ahmed ya bata ransa ya hanata fita ko ina, Kafayat tay ta jiran breakfast daga wajen Adiaha har tagaji ta fito da kanta ta samu lokcin duk sun taho gaisuwar safiya acikin gida. Ganinsu duka yasaka kafayat ta kara kaimi wajen taro kisisina da karairaya da kaudi tafara dagowa da maganan girkin tanamai cewa Dolene Adiaha ta dawo musu abinci akan lokci Babu wanda ya kulata acikinsu saida brother kazim ya dauko cheque din kudi mai dan yawa ya mikawa baban nasa tare da gaya masa officially cewa gobe zai koma America bakin aikinsa. Lokaci guda kafayat taga an shashantar da ita Alhaj bello yaga kudi shaf ya mance da abunda take cewa....sai addua yake ma dansa dan ya jima bai basa kyautan kudi irin haka ba. Sukuwa Dansu kara cusawa kafayat baqinciki yasaka a lokci daya suka janye hanklinsa izuwa garesu gabaki daya suka maida ta kamar bata cikin falon dan kuwa maganansu kawai akeji su kadai. Duk sun dago abubuwan dayake dada tunzira baban nasun, rashin kudi, rashin nuna kulawarsu akansa da yan uwansa da kuma sihirin kafayat wanda basu sani ba tukuna. Brother hamzat yace masa zaije ya duba su anty mojushola magann kai musu kudin magani. Ahmed yace matarsa bazatana girki agidan ba sabida zata fara zuwa islmic school kuma higher islam ne mai hade da boko da arabi, yace amma zai dauki nauyin biyan musu cook, dan haka anemo kwarraiyar wanda ta iya girki akawo yay alkwari shine zaina biyanta. Wann mganan duk shine yaje ya cakke tsakiyar kirjin kafayat ta zabura kmr tababbiya tafara kawo dalilai na hana Adiaha na zuwa makarnta Alhaj bello har zai biye mata, brother kazim ya bata rai yace inhar bata son mai aiki sai kowa ya dinga fitowa yana girkin dakansa agidan.. duk haushin su ya cikata ta tashi a zuciye ta bar wajen ta koma daki tanajiran sa ya gama ya shigo ta balbalesa. Kawai daga ganin kudi wai harya canja mata. Tsaki akan tsaki takeja. Gabaki daya ranar bai mata sugar ba gashi hjy khadijatu taki fitowa tsakar gidan bare ta jawo mata wani masifar ayau. Ata fannin Adiaha kuwa yau zaman kadaici tay domin kuwa Ahmed bai dawo gidan da wuri ba snn bai dauki kiranta ko sau daya ba. Babu dama ta dan leka waje sai ranta ya baci sabida irin habaici da gulmanta da su anty nurat sukeyi kwana biyun nan. Tunda Ahmed yace zaina daukar nauyin mai girki shikenan suka dawo dashi abun magana suka fara cewa ta shanye shi da maganin mata. Har yau basu dena mata gori akan abubuwan da suke dashi wanda bata da shi ba kamr aikin gwamnti, business da kuma mota. Yauko wani runtsawa bata samu damanyi da wuri ba sabida rashin dawowar Ahmed gidan gabaki daya,. sai can cikin dare ya tura mata tex yace mata aiki yakeyi bazai dawo ba sai gobe, kwanciya tay da tunaninshi aransa tanajin daren daban sabida kewarshi datakeyi aranta sosai. A sashen hjya khadijatu kuma babu abunda takeyi face tattara kayan ta masu amfani wanda tasan dolene zata bukace su a can dan sotake in ta tafi karta samu wani dalilin dawowa gidan nan kusa. Iya abunda ta wuni tanayi kenan a room dinta tare da shirya abubuwan da sukayi saura na rayuwar Yasrah, dan izuwa yanzu komo na yasra zai dawo hannunta ne gabaki daya To keep her safe and away daga political chaos din sabuwar mukamin da aka bawa hajy maimunatu da zata zo ta hau kai inta dawo kasar nan. Bayanin da zatay wa Ahmed dik ta kammala shiryawa..yasran ne ma yau tayita tayata hira ta dan kwantar mata da hankli har dare yay bataji damuwa aranta sosai ba. Awajenta da Adiaha jisuke kamar safiya bazatay akan lokci ba. A fanni anty adizat kuwa dik damuwar rabuwa da mijintane ya saka ta dawo wani iri aranar ko runtswa bata samu damanyi ba dan bakaramin sonshi takeyi ba shiyasa take karajin ta tsani Adiaha data saka yay fushi da ita na kwana biyu. Da sassafe aka tashi a gidan anata shirin tafiyar brother kazim, kafayat tay kane kane itama wao saidai alaji bello ya amsata rabonta na kudi awajen brother kazim acewarta ai tasan dolene zai bawa hjya khadjitau wani abu itama dolene abata nata rabon. Wann borin data dagowa Alaji bello yasaka yau basu samu daman fitowa akan lokci ba.. Wajajen tara na safe yau kusan babu wanda ya fita wani waje face yaransu da aka kaisu makaranta, kowa ya hallara a sashen hajya khadijatu face Ahmed da haryanzu bai samu dawowa gidan ba. Hijabi dogo hjy khadijatu ta saka cikin nitsuwa snn ta yi musu takaitaccen nasiha haryanxu bata nuna musu abinda yake cikin ranta ba. Suna cikin maganan can sai ganan Ahmed ya shigo gidan shima yazo ya sameta bayan sun gaisa sukayi ma brother kazim addua snn suka rakosa har waje atare. Hjya khadijatu tana can awaje tare da brother hamzat Ahmed yajasu yanamai nuna musu sabowar motarsa da yazo dashi. Dukansu suka hau masa murna snn ya koma ciki yabar su suna jiran fitowarsu daga sashen baban nasu. Jim kadan Hjya Ta hada rai bata kallon kowa ta murtuka fuskanta sosai Dan Basu wani jima ba sai gasu nan sun fito lkcin Ahmed na tare da Adiaha suna maganansu akasa kasa duk hanklin kafayat na kansu. Adiaha seems very happy kamr zata tashi sama sai murmushi takeyi hannunta sakale da nashi. Kishi kamar zai kashe kafayat kirjinta sai kuna yake barinma taga yadda Adiahan ta makale shi sosai. Saida kowa ya iso harabar gidan kafin nan Kowa hanklinsa ya koma kan dalleliyar motar da Ahmed ya shigo dashi Lexusxv ce baka kirin ta wani kyalli daga ganinsa kasan sabowace dall. Nan yay suprisng dinsu tare da fada musu cewa ya siya sabuwar mota snn dayan motarsa mai kyau din da bai cika hawa ba ya bawa matarsa Adiaha kyauta.. Adiaha ta fara murna har bata san da cewa ta rungumeshi agabansu ba dan batay tsammanin zai bata ba kawai nashin ya gaya mata, tafarajin kmr zatayi ihu awajen tsabar murna, brothers dinsa kuwa sai hyping dinsu sukeyi waje ya kaure da differnt types of emotions bakin kishi ya turnuke anty nurat tafara tari harsaida aka kawo mata ruwa tasha. Anty adizat ta haɗa harda hawayen datakeyi na tafiyar mijinta ta zage tana fidda nata gulluton baqincikin daya tokare mata kirji ababu yadda suka iya hakanan suka jona jama'a sukayi ma Adiaha murnan samon babban motar dataci uwar tasu a tsada da kuma kyau duk dama ba sabuwa bace kal amma bata da maraba da sabo dan baifi sau akirga yay amfani da motar ba. Masu baqin ciki sunayi masu nuna farincikinsu a fili duk sunayi.. Duk murnan da akeyi musu babu wanda ya lura da bacewar kafaya bat awajen... Adua akayi gabaki daya as one happy family ko kallon juna iyayen nasu basuyi amma hakanan suka waske domin farin cikiin yaran nasu karya samu wata tangarda. Rabuwarsu da brother kazim so emotional hku khdijatu ta share yar sassanyar hawayenta ahanlki daya rungumeta ajikinshi sosai tana mai tuna duk lokcin dayake karami in yana ciwo bayason tana rabuwa dashi, daya girma kuwa duk sanda ya samu wani abu mai kyau kona alheri arayuwansa saiyazo ya nuna mata. Cikin aminci yay sallama da ahalinsa hjya khadijati ne ta fara komawa cikin gidan dan dama abunda take jirane kenan yafaru ta kama gabanta gobe itama. Ahmd da brother hamzat da anty adizat ne suka rakashi har izuwa airpot alaji bello ya dinga waving dinsu har suka bace ma ganinsa sai nan kafin hankli ya dawo masa ya lura da cewa kafayat bata tare dashi. A gurguje ya wuce cikin gidan shima dan yaje ya dubata dan yasan dai shigarta gidan bana lpya bane musmmn ma yadda ta matsu cewa sai a karba mata rabonta na kudi awajen brothr kazim dazu. Ana watsewa awajen Anty nurat ta kwaso cikin sauri sauri hartana tuntube wajen zuwa sashen Adiaha aranta so take ta sha cikinta taji shin wani irin maganin mata take amfani dashi akan Ahmed haka daya bata hadadden motarsa a matrix jeep for that matter.....babu editing [6/17, 9:31 PM] SURAYYAHMS: 38. Isar Anty nurat kofar bangaren Adiaha kenan ta samu harta shige ciki ta kulle kofarta kirif cike da cizon yatsa ta tsaya a cike tanamai tsurawa kofar idanunta mai cike da wani irin feeling na tashin hankli ,tsabar hassada da saka wa kai damuwa jikinta har rawa yakeyi dakansa, tafi minti talatin tana buga kofar amma sai shiru ba a fito an bude mata ba, ranta ne yay mummunan dagulewa da sanin cewa Adiahan tana ciki tana jinta, sai can data gaji ta ja tsaki tabar wajen tana tafiya ahankli tanamai kallon motar da aka bawa Adiahan dan shine agaban bangarensun a parke kamar ba'a taba shigarsa ba.. Wani irin furzan iska tay bayan ta shaƙi tukukin baqin ciki dake kkrin cinye ranta akan wann cigaba da Adiaha ta sami a rayuwarta na samun babban motar dayafi na kowa kyau acikin matayen gida. Tamkar wadda aka gaya mata sakon mutuwa haka take takawa izuwa sashenta duk ta cike kan kirjinta da maganganu masu tsananin zafi. Aranta sai cewa take Lallai yarinyar nan makirace algunguma lamba daya, she is definately a green snake under green grass, wato duk gorin da muke mata tanaji taje ta saka shi ya siya mata mota...ohhh god. Komaa gwada mu takeyi a farko? Faduwa gabanta ya dingayi data furta hakan aranta dan haryau basu san ya akayi ta samu hadaddun english wears shoes, bags, da abayas din datake sawa agidan ba bayan tace musu ahmed bai bata kudin lefenta ba tukuna. Cikin wann lissafin akwakwalta tay shruging din kafadunta tanamai cewa Adiahar nan ma ba abar yarda bace dan kwana biyun nan gabaki daya lamarinta yafara kulle musu kai basu gane metake ciki ba sam. Cud it be true dat kallon wawaye take musu? Ya fara kawo wnm tunanin aranta kenan then wani murya akanta yaja tsaki yanamai cewa hmmm nurat Abiodun kin fi karfinta Mtschewww Aikin banza inji dai ba sabo dal bace? Tace makanta "Am still untop nice gaba da ita duk dai tsiyarta bazata kamoni acct balance ba cos i run things in the market. Haka tay ta maganganu a mind dinta tana bawa kanta dalilin cewa Adiaha is nothing harta karasa makaken falonta ta zauna akan cushion tareda rabza wani uban tagumi. Yau inama ace wata ƴa mace ta amma Adiaha? gaskiya Bazata iya kallon Adiaha tana dawowa daidai da level dinta a gidan ba, inhar hakan ya faru tayay za'a raba raini kenan?.. abun duniya duk yabi ya isheta shagonta zata fita amma duk saitaji komi ya fice mata aranta Allah Allah take su anty adizat su dawo daga airpot domin taji mata point of view din akan Adiaha. Cikin lisafe lisafen ta harta fara tunanin ko zasu lallamota suji kalar maganin mata datake amfani dashi akan Ahmed koda suma zasu hau kan layi dansu kara canza motarsu su siya wanda yaci uban nata snn suyi mata dariya daga baya. Adiaha tana room dinta tana waya da grand ma tsalle take tana murna harta kasa iya rufe bakinta tsabar zuba dan tunda ta dau wayar labarta mata lamarin motar kawai takeyi tana jin wani irin tsananin farinciki da murnan cewa Ahmed ya bata kyautar babban motarsa a DBX curvy jeep for that matter abunda ko a mafarkinta bata taba kawowa zata tuka irin wann babban motar ba saidai tagani awajen hadaddun matayen masu kudi. Grandma din nata dakanta saida tasha matukar mamakin sauyawar Ahmed Akan jikarta Adiaha harta fara tunanin ko hala kuskuren fahimta tay masa tun farko. Hanklinta saiya fara dan kwanciya data ke jin positive vibes daga bakin jikarta Adiaha. But still Adiaha seems way too much excited Abun sai ya daure mata kai dan gaba daya taga ta kasa nitsuwa, tamkar wanda duniya gabaki daya Ahmed ya damka mata haka take murna tanamai gwadashi kamr zata karar da dukkanin sanyayar kalaman yabo dana tsantsar soyayya akansa yau gabaki daya. Saida suka kusa yanke wayar snn Grand ma hjy hajarat tafara mata nasiha tace mata... "I am very happy and relief for u my grand doter, amma ki nitsu fa. Apreaciate him, but Dont over worship a man just because he is durely paying up to his responsiblities ke matarsa ce, idan bai baki abun hannunsa ba mawa zai bayar dama?.. karki dauki hakan a matsayin wani privilige, its ur right amma karki nuna masa girman kai u shud thank him for saboda ba kowani namiji ne yake sanin hakkin matarsa akansa ba. Mace tana gidan iyayenta namiji zaije ya daukota ya kawota inda babu kowa nata hakan ma kadai wani kalubale ne babba a rayuwar mata inda a wann gabar me mataye da yawa suke zamowa Ababen tausayi Saboda rashin samun wann cikakken hakkinsu nasu na kulawa bayan rabasu da inuwar gidan iyayensu da akayi. Adiaha tay shiru tana kan jinta batace mata uffan ba. Tace "Su maza fa biyayya suke so ba rawan jiki ba, naga kamar duk abun yahau kanki kin susu ce kamr duniyan ya baki mai gabaki daya,..inaa gargadinki da ki kama kanki, snn komi zaki masa kiyi dan daidai ba wuce misali ba,randa kika nuna ma miji abun hannunsa ya dameki aranan ne zaki fara sanin me ake kira da iskanci da walakncin da namiji. Adiaha tafara tura baki tanamai cije labbanta cilin jin gajiya da maganganun grand ma din nata dan duk maganan nan ba dadi suke mata aranta ba Like how grand ma zata na fadan haka mtsww ita wann wa'azin bai mata wani ma'ana ba, memakon tace mata ta kara kaimi wajen tarairayar mijinta sai ta fara kawo mata zancen kama kai?ta yaya Ahmed zaisan tana mutuwar son sa inba tay worshiping dinsa ba. Ta ja tsaki aranta'..mtsww Dama wai laifi ne ka nuna farin cikin ka idan mijinka ya siya maka abinda bakayi zato ba.. tsaki takeja aranta sosai tanajin wani irin haushin grand ma kifi kifi tayi da idanun dan bama jin sauran zancen nata take yi ba dan gani take kamar ta tsufa batasan metake cewa ba. Cike da nuna damuwa da ita Grand tace alwys Claim ur right with honour karki bari rawan jikinki yasaka yafara daukar nuna godiyan naki a matsayin kwadayin abun duniya dan tabbas kika saka masa hakan aransa wata rana zaizo ya raina ki akan abun hannunsa. Ki kula sabida shima yazo yana respecting dinki, respect is evrything my dear, ko baki da komi mutuncinki zai iya baki kwanciyar gankli, kinga nan gaba wani raini bazai zo ya shiga tsakaninku ba. Murya ciki ciki Adiaha tace thank u grand ma But Ahmed dina fa ba haka yake ba..i knw him kece bakisan shi ba, bansan me sa kike ma tunani akan cewa zai disrespecting dina ba. Grand ma kin manta he accepted me ayadda nake, ko judging past dina baiyi ba he is taking care of me kuma ma mum dinsa tace yay tunani akan abunda zanyi nan gaba..can u pls stop badmouthing him? Grand ma taja wani hmmmmm cikin jimami snn tace shikenan i am sorry abt dat, kinsan bani da kow aynzu saike amma tunda kince bakison advice dina A kashe mota lpya okay my dear.. Tace thnk u grand ma. Zan kiraki wani lokaci i have to think of abunda zan ma mijina yau dan yaji dadi.. grand ma any idea? Like inason nasaka shi yaji dadi yau..did u think i shud give a big threat? ...hjy hajarat tay murmushi tace do as u pleased my dear. Adiaha tay rolling idanunta cikin jin cewa kmr Grandma bason Ahmed dinta takeyi haryanzu ba cikin jan tsaki aranta tay karamin yake tanamai cewa "Bye grandma" Ahaka suka katse wayar tare da sauke ajiyar zuciya ta wuce falon ta zauna tana tunani akan abunda grand ma ta gaya mata in a negative way. Dan anata tunanin shine zata iya cimma burinta na samun babban gurbi a zuciyar mijinta ne if only she show him love irin sosai din nan aganinta inta nuna masa babu wani kamrsa a duk fadin duniyan nan he wll be attached to her bazai ma yi tunanin kalllo wata mace arayuwarsa ba har abada sai ita. Dagata fannin Alhaj bello jimada kuwa tun da ya lura da bacewar matarsa kafayat a haraban wajen nan danan ya wuce sashensa agurguje. Yana isa ya tarar da cewa harta kulle kanta a daki. Kuka taci mai yawa na bacin rai da baqin ciki dan duk soyayyarsu da sukayi da Ahmed abaya bai taɓa bata motarsa tay driving koda na awa daya ba amma yau wai agabanta ya dau babban jeep dinsa mai kyau da aji ya mallakawa wata kuchakar matarsa. Tsabar kukan dataci har jajjan zuciya takeyi bayan ta samu nitsuwa kadan ta kira mahaifiyarta suka fara tattaunawa as usual kullum maganan su awaje guda yake karewa. Kafayat inta fara bori maganan nata kullum daya ne" ...Mumy i want Ahmed back to me, not this fucking old haggard alhaji bello. Nagaji, nagaji..nagaji.. Maman kuwa kullum ce mata takeyi bata da wayo Ahmed yana amfani da matarsa ne danyana cusa mata baqin ciki da wayo ya hanaga farinciki anata rayuwar. Da kyar kafayat ta amshe hakan aranta tafara wann tunanin itama dan kawai hanklinta ya kwanta duk dama wani abu aranta na gaya mata cewa Adiaha ce ta kwace mata shi. She hates dat girl with intense passion harji take kamar taje ta kashe ta har lahira kowa ma ya huta. Hjy fatihat ta fara zugata tace "Abu daya ne zaki masa yy masa zafi. Since he is using his wife kema kifara amfani da mahaifinsa agaban idonsa. Ask his father ya saya maki motor kema wanda yafi nata. Ta zuzzuga kafayat tare da gaya mata cewa hakan ne kawai zatayi ta rama wann abun. Tun suna wayar takeji bubbuga kofarsa amma bata ko kulashi ba harsaida suka kammala taji ranta yadanyi sanyi kafin nan ta sauko akan gadon tazo ta bude mishi kofar. Suna haɗe ido ya wani hantsalo ciki kamar zai rungumeta ta tureshi gefe a walakanci tayi wucewarta tana mai jan tsaki mai kara da alaman bacin rai a fuskanta sosai nan ya tsaya still yana binta da kallo. Kafayat menene ya faru kuma? Why are u upset ko bakida lpya ne? Matsowa kusa da ita yay ya sameta inda take zaune akan gadon ta harde ranta tareda dauke kai cikin gatsine... Ya dada saukar da muryansa kasa kafayata kilode? I am talking to u Wani irin ture masa hannunshi kasa tayi. Dont u ever touch me wawa kawai marar adalci. Alaji bello ure wicked..tunda nazo gidan nan banda walaknci babu abunda nake sha ahannunka see i am tired ooo..ka sake ni nagaji da aurenka since im not important to u any more.. Jikinshi harna rawa ya biyota tsaye cikin sassauto da muryansa kalar tausayi "Kafayat now? Haba!! Meyasa kike cewa haka.. Ure my wife. "I am not. Ta tsaresa cikin balbalin masifa da tsantsar tsaurin ido. Me ka taba min? Tinda nazo gidan nan the only part u play well is waje cin gindina amma sauran duk banza nake ...see erhnn ka sakeni akwai maza dayawa awaje zanje na auri reall man wanda yasan darajar matarsa. Baice komi ba Yay shiru yanata tunanin menene damuwarta dan shi haryanzu bai dago dalilin wann borin data tayar masa ba Sai can ya soma tuna abunda malaminsu anty moju ya gaya masa na cewa ba ason ranta takeyi ba hjy khadijatu ne tay mata asiri dan karsu zauna lapiya da shi da ita. Jawota yay jikinshi duk iskancin da izgilinn datake masa yahau rarrashinta kamar zai mata kuka duk dama ba ragar masa tayi kona minti daya ba. Im tired of u, inhar kana son nasan kanasona toh nima ka siya min mota And i mean big car, g wagon of 50 million, even dat small lancruizer of 35 million, ni ban damu ba just go and buy me a car kuma niyau yau nake so ba gobe ba. Zufan dake tsatsafo masa ya share cikin jn bugun zuciya ganin yadda ta birkice masa dagasken gaske tana bori. Muddin baka kawo min motar nan ba, Bazakayi bacci agidan nan ba ooo. Ure playing with fire alaji bello wallh bakasan ni bane...na rantse da Allah sai ka kasa shan ruwa agida nan...bani ce abun walakncinka ...tafara kuka mai cike da bori. See how ur sons are spoiling deir wives with money cars gifts baka ma jin kunya wawa kawai jaki alade i hate irresponsible guys..and ure just worst of them haaaaaaaaaa,... i am doomed ooooo.. bansan mesa na aure ka ba na kawo kaina cikin jaraba. Alhaji bello yay sororo da baki yana kallonta idanunshi sunyi ja kamar wanda zai mata kuka duk gano yake kamr bayinta bane..to amma a ina ne zaije ya samu kudin da zai siya mata wnn motar bayan baida isashen kudi Shikansa yayansa ne suke bashi kudi mai yawa na kashewa snn inhar zai siya mata irin motar datake so kenan fa saiya tattara dukan tattalin arzikinsa dake banki ya bayar. Juyowa yay fuskansa gwanin ban tausayi zai soma mata bayanin cewa baida kudin ta daka masa wani irin tsawan da saida ya ja baya. How dare u touch me _oya jade_ Get out of my sight bana son na kara ganinka face kamin abunda nake so..i am not a slave. Bazan yarda ba ka kawo min mota ko karka sake zuwa inda nake agidan nan. Bayani ya fara mata kamar wanda yake jin matukar tsoronta amma batajinshi sai ma korar kare data masa a dakin tace masa yaje dik inda zaije amma karya dawo sai ya siyo mata babban motar G wagon jeep ko landcruiser karaminshi irin motar da gwamnoni suke shiga. Haka ya fice kamar wanda ruwa ya kwasosa yana tafiya kansa a kasa yana tafiya kamr wanda aka shanyeshi gabaki daya. Tsabar sihiirin da sukayi akansan yay tasiri snn ya ya kamashi gam gam a memakon yaji haushi sai yakejin tsananin tausayin kafayat gani yake duk borin datake masa sharrin hjy khadijatu ne. Har waje bakin gate yakai baisan inda zai dosa ba gashi baida qwrin gwiwar kirar dansa kaxim da wann maganan duba da yanzun nan ya bashi cheque na isasshen kudi kuma ko kammala tashi hala jirginsa bai yi ba..... [6/17, 10:19 PM] SURAYYAHMS: Hakanan alhaji bello jimada ya dinga wondering agari tareda jin nauyin zuciya yanamai tunanin ta inda zaije ya samo demands din kafayat. Ita kuwa ko ajikinta ta cigaba da zaman diris inta agidan duk dama yau zuciyarta baya mata dadi sam tun akan batun motar da aka siyawa Adiaha... duk ta kasa zama kishi ya matikar shake mata wuya sai zagaye take acikin bangarensu tana diri alo tsiya alo danja, tana jira Alhj bello ya biya mata bukatarta. Yau koda ransa zaije ya siyar ya siyo mata sabuwar mota irin wanda take so bai dameta ba. Ahakanma aranta tunani takeyi na hanyoyin da zata tursashi a kwace motar Adiaha tareda da hanata tukawa agidan gabaki daya. She have successfully charm her sosai ta gane hakan ayanyinsa na dazu tuni tasan da cewa sun riga sun gama dashi gabaki daya yanzu kam. She believe dat salon makarcinta ne kadai zata yi uprgrading dan tafara masa wuta wuta babu sassauci ko tausayawa, buhun makircinta data shirya zata sauke akan Adiaha ma ya isa ya cika mata wnn burin nata muddin batay musu da wasa ba. Hjy khadijatu ta tattara kayanta duka wanda zata buƙata ta sakasu a manyan trolleys lkcin babu motsin kowa agidan sai ita kadai nan tasaka driver ya tattara ya kai mata quest sabuwar house din sisterta dake abujan dan ma kartazo tafiya gobe su Ahmed da brother hamzat suyii suspecting wani abu daga yanayinta. She just want to leave this house for good danji take kamar ma tafi karfin wann dramar tasu da kafaya,kwana tay tana dandanasanin hakurinta duk dama sabida yaranta tay hakan sabida itakadai tasan kalar wahalan bada tarbiya datasha da su abaya shiyasa kwata kwata bataso ta zuba ido mahaifinsu ya rushe musu rayuwarsu akan kafayat ba, saidai aynzu gani take kmr ajinta ya wuce nan, der s alwys a way for a wise woman, bazata dai zauna tana rigima da yar cikinta akan ɗa namiji ba. Bayan ta kammala kominta nan ta shirya kanta tsaf kamaar ba abunda yake damunta ta fito sanye da abayarta baki mai tsada ta nufi gidan wata babban kawarta hjy aisha mahmud dake can cikin anguwar maitama dan ta samu hutawa kadan. Wajajen four Anty adizat Ta shawo kwanan gidan a motarta ta kama string tana tuki ahankli kamr bazata kawo gidan ba. Tun 10 am jirginsu brother kazim ya tashi yabar nigeria a airpot din ma duk kannensa sun mamayesa bata wani samu daman yimasa complain akan kudin datakeso ya kara mata ba barinma da taji hanklinta ya mugun tashi da motar da Ahmed ua bawa Adiaha agabansu. Brother kazim bai kulata sosai ba harsuka rabu. Batayi niyyar zuwa aiki yau kwata kwata ba amma dan tsabar ta samu wani daman yin munafurci da makrici yasaka ta nace akan cewa zatabi motar da su Ahmed suke ciki shida brother hamzat nan tace musu itama office zataje. Sun fara tafiya kenan ko nisa basuyi ba ta fara tsoma musu baki a hirar sabuwar motan Ahmed da akeyi dake shi babban lexus mai wani irin kyau ya siya makansa, he had dis strong passion for big flashy cars wanda are extensively fancy and classy irin wanda duk inda aka gani sai anjuya an kalleshi dashi. Brother hamzat yafi kowa yin murnan bawa Adiaha babban motarsa dayayi sabida shi yana sane da irin gulma da habaicin da matarsa nurat takeyi akan Adiaha. Da biyu ya dinga gwada motar yana zancen agaban anty adizat yana cewa duk cikin matayensu Adiaha ce dama tay zubin shiga babban motar irin wanda aka bata sabida yarinya ce mai jini ajika.. he jokes very funnly about how Adiaha will behave as a slay queen harya fara tsokanar anty Adizat yana cewa ta tsufa kuma ai dama Adiaha itace yar autansu a mata. Anty adizat tafara jin kamar zata hadiye ranta ta mutu a tsakaninsu. Brother hamzat na caccaka mata baqar magana acikin wasa. Ahmed kuwa sai cewa yake Matarsa bazata yi amfani da anything less ba na yayan baba ba, yace shine zai tsara mata komi nata yadda yakeso sabida yafison yaganta daidai da ajinsa.. Suna hirarsu cikin raha anty adizat data shaka saita fara dawo musu da amsa acikn sigar fushi ta fara musu borin da basu san kanshi ba.. Duk sunki kulata suka nuna basu gane metake nufi ,kushe adiaha takey sosai babu kunya a lamarinta..tabi tana kushe dalilin da AHMED ya bayar na bata babban mota. Acewarta indai qa'idar girma za'abi itace za'a bata wann babban motar Tana tukawa amma Ba Adiaha datake karama acikinsu ba, sai cewa take, acikin salon wayo akan Ahmed ya karba motarsa kawai ya siya ma Adiaha karamar honda ko mota mai one door irin solara din na. Brother hamzat ya dinga babbaka dariya yana kara kumtsa mata takaici yana kushe tunaninta itama. Ahmed kam bai saka abun aransa amma furucin dayake bata amsa dasu bakaramin ciwo yake mata aranta ba, daga ta kushe Adiaha sai ya karyata ya gaya mata cewa he trust his wife, yasan abun duniya bazai saka ta raina kowa ba, tay musu dashi hartazo tay shoru data gane cewa haukata kawai zasuyi inta cigaba da zancen da su. Haka suka rabo kowa ya nufi wajen aikinsa taje ma bata iya aikata komi ba tsabar takaici da haushi daya cikke mata kirji. 4ocl ta kama hanyar dawowa duk tay fayau kamr wacce tayi ciwon kwana biyu ga damuwar tafiyar mijinta ga kuma baqin kishin sabuwar motar adiaha da aka bata dazu ta kuma dawowa dashi. Tsaki take yi ayayinda Take tuka Nata motar dake karamar CRV ce gaba daya taji ma ta tsani motar, ganin shi din ba komi bane agaban na Adiaha, wani irin tsinannen haushi takeji aranta gabaki daya ta rasa meyasa Ahmed bazai siyawa Adiaha sabon mota karama ba ba zai dauki babban motarsa mai kyau yar yayi mai class ya sakar ma matarsa Adiaha dan har gani take kamar ma da biyu yake musu wn abun ko kuma adiahar ce babban makira algunguma taje ta gaya masa suna mata gorin mota. Tunda tay parking anty nurat ta leka suka hade ido da window, jiki na rawa ta fito ta tareta kamar wanda dama lokcin haduwarsun kawai suke jira yay Dake izuwa lkcin gidan babu kowa nan danan suka bude chapter zancen sabuwar motar Adiaha a harabar gida agaban motar anty Adizat.. Da yare suke maganan amma kamr wanda suke cacan baki kowa na Allah Allah ya fidda baqar aniyarsa dake cinsa a zuciyarsa sosaai. Anty adizat tace sam munafurtansu Adiaha takeyi kasaa kasa tana musu zagon kas awajen Ahmed tana sone ta kuresu da wayo. Anty nurat kuwa tace sam maganin mata ne kawai amma bazata iya amincewa da cewa kuchakar Adiaha din nan zata fisu wayo agidan ba. Lokcin Adiaha na can bangarenta tun bayan wayar da sukayi da sister zainab taji wani sabuwar karfin gwiwa aranta na zagewa akan aurenta da Ahmed. Dan data kira Sister zainab sam bata yi wani doguwar tunani ba ta fahimce lugganta ba. Normally kabila haka yake da nuna tsantsar son kai akan dan uwansa wanda a jininshi abun yake ammaa adiaha bata gane ba. Hakan ne yasaka duk wani shirmen hirar da Adiaha tazo ma sister zainab yau da shi akan cewa zatay ababen burgewa dontana pleasing Ahmed a gidan, da mai kyau din, da marar kyau wanda bai kamata tay ba dan kar darajata ya zuba, duk sister zainab tace mata tayi, ta zuzzuga ta, dan gani take ai dan uwanta yay dersving mace ta bauta masa haka tunda kudinshi yake kashewa akanta. aranta cewa take Adiaha bazata ci kudin dan uwanta abanza ba so if she wish to worship him so be it.. Adiaha kuwa daman abunda take so taji kenan cos dats what is in her mind to spoil the spoilers out of him,yau tayi tunanin dik wani kkrin da zatayi wajen maidashi dan lele, mijin ta mijin gwall, sarkin zuciyarta mai takalmin karfe. Yau ta zage ne tayi masa hadaddun girki kala kala na zamani ta jerasu akan dinning komi yay tsaf. Bayan nan wani irin wanka taci, tayi kwalliya ta saka dammamen blue jean da crop top fari kal ta gyara suman kanta da da gel da coils looking like a queen ta shafa jan jambaki yay madau. She was quiet feeling her self as big madam har yanzu lamarin motar nan na sakata cikin nishadi marar misaltuwa. Ta kammala komi kenan ta taho cikin falonta ta dauki remote zata kunna Tv ta kalli nigerian music tama zama kenan taji ana bugata mata kofarta.. Tsaki taja kasar wuyarta ta bata rai bata wani kula ba dan tasan ba Ahmed dinta bane ya dawo a dede wann lkcin snn koma waye ne tasan is an unvited quest.. Jin an ki a dena bugun kofar yasa ta miƙe a mugun kasale, fiskarta ba a sake ba ta aje remote din agaban center table ta mike tanamai mai gyara zaman rigarta da suman kanta da yay mata kyau tafara takawa anhkli tana tafiya tana juya manyan duwaiwakanta acikin damammen jeans din daya hasko shape dinta ga wani irin shegen heels din data saka akafarta wanda yakesata take tafiyar yanga sosai. Da can Harta mika hannu zata bude kofar kai tsaye sai wani basira yazo mata ta dan leka ta bakin window, zuciyarta ne yay tsalle dataga su anty nurat ne awaje kowacce ta hade rai suna magana kasa kasa da yarensu Kara murtuke fiskarta tayi snn ta lumshe idanunta dan ta kore tsoronsu dayake yawan mamayeta. Ji take kamr ta fara tafasa ata ciki, babu dai wani abunda ta rasa ynzu da za'ayi mata gori is better ta fara nuna musu true colours dinta. Ajiyar zuciya ta sauke cikin tattaro makanta karfin gwiwa snn ta bude kofar ta zuba musu idanunta akansu dukansu biyu. Uffan bata ce musu ba ganin suma itadin suke kallo, wani irin kallon kurilla suke bin jikinta dashi ganin yanayin shigarta mai kyau anty adizat ta juya ta kalle anty nurat suka wani irin kyabe bakinsu atare. Haryau mamakin inda Adiaha taje ta samo hadaddun kayan datake sawa sukeyi. Fuska ba yabo ba fallasa Adiaha tana dada gyara tsayuwarta dakyau cikin sigar shashantarwa tace "Anty nurat, anty adizat Gud evening ashe kune kuke buga kofa na dauka ma yara ne. Anty adizat tace haaaa karki wani mana kerya, wani yara kuma? Jikin Adiahan take kalla tace Just admit dat mijinki Damilare kike tsammani shiyasa kika fito ahaka. "looking like a prostitute" Anty nurat ta katsesu da muryan gatse ta yaɓa mata maganan a fuska. Adiaha ta kyabe baki tay kyam tana kallon idanunsu sunata dariya ko ajikinta bata nuna taji haushi yau kamar dacan ba. Hakan yasaka suka tsagaita dariyar tasu Anty nurat tace No offence, im just saying just look at you ... Adiaha tay mata wani irin kallon rainin daya sakata yin shiru sai bata kara magana awajen ba. Sigar bugan ciki Anty adizat tahau murmushi tana kkron jawota wajen gaban sabuwar motar tanacewa nurat kigani fa karuwancin irin wann is good oo,bakiga reeema har ta saka damilare a hammatan ta ba, no wonder he gave her his big car. Congratulasion once again iyawo dami. Adiaha ta dago ido ta kalleta tana shafa kan motarta sigar dada basu haushi, a dan dakile tace thank you,...So, How can i hepl u ppl? Cos As u can see Mijina ya kusa dawowa bana son yazo ya ganni awaje, ta dada gyara zaman rigarta a kisinance kasa kasa tana cewa kwalliyata mashi kawai nayi yau bana son na batashi anan. Anty nurat tabita da harara so all this yangan kwarkwata dakike mana sabida ansaya maki mota ne komene? Adiaha tace yes anty waye bazai murnan motar ba..ta yi dariyar kashe aure irin wanda bata tabayi agabansu ba. Anty nurat bakarya Im feeling myself today. Check my car out latest Dbx jeep tafada tana shafa motar agabansu baki bude anty adizat tace Oshey mumu girl..tsofuwar mota ma kina mana yanga akai?memakon kice ma dami ya siya maka sabo dal, Ido kamar zai fado kasa wajen harara anty nurat tace Meyasa bakice ya siya maki sabo kal ba kika karbi wann, this is nothing my dear kidena jin kanki, ni lokcin dana siya mota sabo kal kal na siya da kudina bada kudin mijina ba. Adiaha tay dariya tanamai nuna musu kamr bata san da haushi suke mata maganan ba Tace ohh really that is good i can see da kudinki kika sayi motarki dats why its like dat"..well as for me, is my husband da willl spoils me for now wayasan nan gaba ni mezan sayi.. Karya kikeyi bazaki saya komi ba, kowa nada babban duwawu ooo, and u think kayan mata will go along way hunhn Kodan kinga kinfara saka kaya masu kyau, ke reema wai ainane kike samu wann kaya ajikinki. Anty nurat na karkada kafa tace i wonder ooo koma aro takeyi ne bamu sani ba, ko kyau bai mata ba, gamu anan muna son ta da alheri tana mana rigima Barta kawai bata san komi bama akan namiji. Cikin share sauran zanjensun Adiaha tace kayan mata?Like how. Anty nurat Tace Karki rena mana hankli mana, bakifi kowa acikinmu ba, kedai zama da irinki babu amana baki taimakon yan uwan ki mata ko kadan...u shud ave tell us d secret muma muyi wa mazajenmu bawai kizo kina mana yanga akan mota ba. Cikin katseta da sigar rashin kunya Adiaha tace I dont have any secret anty nurat..my husband just got me a gift ni bana muku rigima akan komi agidan nan, kunsani.. and dats bcos i respect u, na dauka ma kunzo tayani murna ne... Yadda tay maganan da dagon murya yasa suka dawo hayyacinsu suka waske fuskokinsu atake. Sigar wasa anty adizat tace Toh dama mezai kawo mu face mu tayaki murna... anty nurat tace zamn gidan miji temake ni intaimake ka ne, dik wanda yaci shidaya shidayansa zai mutu. Adiaha tace of cous. Kunga kuwa tinda aka bani motar ban tukashi ba, i have the key here. Ta ciro key din a aljihun jeans dinta ta bude ta shiga ciki ta zauna ta tura shi kadan snn ta gyara masa parking agabansu lokcin sunaji kamr su hadiyeta dan haushi dan basu san da cewa wai harta iya tuka mota ba tsabar raina mata da sukayi. Gashi master plan dinsu duk ya ruguje yanzu nan sabida haushin yadda sukazo suka ganta tasha kwalliya tana jajja musu aji tana amsa musu magana cikin ido abunda batasaba musu ba. Nurat pls lest go na gaji da ganin wann mummunan yarinya Anty nurat tace ni bazan tafi ba saina gaya mata maganan banza. Tana kammala rufe bakinta sai ga Adiahan nan ta sauko daga cikin motar. Wajensu ta karaso fuska ba yabo ba fallasa nan anty nurat tafara yaba mata habaici cewa bayan motarta ba sabo dal bace she is still left behind acikin mata tunda batada source of income. Tunda suka fara maganan Adiaha sai taji ranta ya sosu, amma yau din batay musu shiru ba saida ta barsu sun kammala dariyarsu snn tace musu ai da kamar bata da kwalin degree ne da sai ayi mata gorin aikin gwamnati..besides Ahmed zai nemata aikin ita ta sani. Hakan datace din ne ya rufe musu baki suka kama hanyarsu suka tafi itama taja tsaki ta koma cikin falon tana huci. Dake bata saba yima babban rashin kunya ba duk saida taji kanta daban. Tsaye tay abakin kofar tana tunowa da bakaken maganganun da suka dinga yaɓa mata na cewa batada aikii da kuma akan cewa da maganin mata take aiki akan Ahmed, ta ciza yatsanta "kenan ita batada ajin da namiji zai mata abu kenan kome? Kada kanta tay cikin ji haushi zata bar wajen kenan sai taji ana kkrin bude kofar ranta a mugun bace ta juyo da tunanin ko sune suka kara dawowa.. Tana bude kofar kuwa tacikaro da idanun Ahmed dinta. Atake ta sauya fuska ta sakar masa wani irin runguma wanda saida ta saukar masa da shock ajikinshi sosai. Yana sauke ajiyar zuciya ya riko waist dinta da hannunshi tare da yiwo da ita cikin gidan suka tura kofar kusan atare. "Kamr zata hadiyeshi hakanan take kallonsa, Ta taɓa nan ta shafa nan sigar nuna masa kulawa sosai tace"U look very tied hubby, yay luii da idanun shi ganin yadda take bi dashi kmr dan kwai. Nan Ta amshi jakar laptop dinsa lkcin banda kallon kayan marmarin dake jikinta babu abunda yake hannunsa dake kan waist dinta yake shafa. Muryansa can ciki yace "Babe lokcin sallah ya kusa muje ciki nayi wanka mana. Jikinta ba ɓari ta jawo hannunshi suka kai ga dakinta, tana aje jakar laptop din ta dawo ta fara cire masa riga harta kammala cire masa kayansa duka ya rage dagashi sai boxers. Hanklinsa duk nakan jikinta ganin yadda take juya masa malamalan cinya data matse shi acikin jeans. Towel ta dauko ta bashi ya dora a kugunshi snn ya cire boxers dinsa ta dauka ta ajeshi acan gefe ta dawo wajensa da wuri shafa gefen fuskar sa tay cikin salon so mai tafiyarwa, a dan matse daya latsata yace "Muje mana babe"..ta juya kenan zata wuce ciki ya jawota baya ta fado a jikinshi numfashinsu harna gogan na juna, ɓari ɓari jikinta yafarayi jin yadda yake shafa kan tudun duwaiwakanta. Bakinsa yakai ramin kunnenta cikin rada mata da sexy voice yace 'Cire wann kayan mana ai zaki jikasu ko?..Bayan ya rada mata hakan nan take ya saketa ya shiga bathrum din alaman yana jiranta Baiyii minti uku da shiga cikin bayin ba sai gata nan ta shigo itama, kallonta yakeyi daga ita sai redish pant dinta da brazier dinsa sabbi kal kal dasu, sun mata kyau, dan banda randan cikinta dayadanyi kato da kuma zanen strecth marks da suka bata mata jiki da bazai iya dauke idonshi akanta cikin sauki ba sabida babu abunda baiya rawa ajikinta tana da wani irin jikin girma ne nonowarta sun balaga har sun fara sauka kasa da malamalan cinya tana juyawa. Tunda suka gauraye acikin wata duniyar baka sake jin motsin komi a gidan ba sai na kukan dadin da Adiaha takey acikin bayi. Yaune karo na farko daya fara shigarta daga tsaye yauma sosai taji dadin shi sabda yadda ya samu G spot dinta yake bugata da karfi tanajin kamar a wani duniyar yake tsomata. Bayan sun kammala kalar soyayyar da tarairayar duniyar nan yau Ahmed saida yagani awajenta, a mulke shi tanan, ashafe sa tanan, a rungumosa a dora kansa a kirji ana patting dinsa gently ana gaya masa kalamai masu dadi, a yadda take lailayashi ko dan karamin yaro bai samun wann gatan awajen mahaifyarsa ba Tunda daga kan shafa mai har kayan jikinshi dik itace ta tayashi sakawa, Sallahn magrib dinma kamar zata karba tay masa, bayan ya idar hakanan ta zauna ta bashi abinci abaki yaci duk dama bakomi data girka masa yaci ba dan shi bai fiye son cime cimen kwaleman abincin turawa ba.. Ana kiran sallahn ishai ya fice a gidan ya barta don yasha iska, bayan ya idar da sallan bai dawo na ya wuce main house sashen mahaifiyarsa dan tun yana office yau tace masa tana son ganinsa inya dawo. Instanbul, turkey. evening. Iska ne mai sanyi wanda ya gauraya da qamshin turarrukan jiki sai bada wani daddar atmosphere suke zaka ce alokacin ne ake fesa su. Ruf da ciki tayi ta dan matso pillow kan kirjin ta sai zuba murmushi take da alamn tayi nisa cikin wani yanayin tunanin datake ciki. Farar yarinyace full definition of fair silky skin dake wani irin glowing fuskarta na zuba uban kyalli bana wasa ba, giranta a cike yake da gashin gira har giran na neman hadewa tanada karan hanci kamr pencil wanda baiyi tsiriri sosai ba amma ya dace da fuskartan sosai. Murmushi take zubawa itakadai kwayan idanunta a lumshe koda ta budeshi yana fidda haske da maiko aciki. Gashin idanunta kuma bakake ne dogaye wara wara dasu sai dan lips dinta dakenan karami shiba peach ba shiba pink colour ba da yakara haskaka kyallin fuskarta. gefen fuskarta kuma dogayen sajene lub lub a kwance daganinta kasan zatay doguwar suma she look so hairy kanta sanye da bakin hular sanyi kunenta babu dan kunne amma bazaka san da hakan ba sabida yadda sumanta ya tsilolo ya rufe shi kadan yabi gashin keyanta dakenan a kwance lub lub wasu sunyi coils wasu sun zube agefen fuskrta. Duka ilahirin Jikinta babu abinda yake sai fidda hadadden qamshin turaren musk signature nata mai qamshin sting marshmellow notes. Sanye da white mini gown na kanti take wanda ya kai dai dai gwuiwarta Ta nade suman kantan duka sama kamar chuku sai wutsil wutsil take da fararen sawun kafarta tana murmushi ita kadai bata ma san ma akwai mutum a kanta ba Sassanyar yanayin wajen ya saka qamshin turaren nata ya gauraye koina da sassanyar dadin qamshin shi hannunta dake rike da slum book daure yake da hadadden chain watch na wittels batch tana lilo da kfafun nata ahankli tana gaba da baya dasu. Ko motsin wanda ta shigo dakin bataji ata bayanta ba Da alama hanklinta yay mugun nisa akan abunda take tunowa. A hankali kofar dakin ya rufu wata budurwa ce kyakkyawa wacca bazata wuce 20yrs ba fara sol da ita itama tayi tsayin daka bakin kofar tanata murmushi hade da zaro madaidaitan idanunwa cikin sigar zolaya.... Saida ta kare mata kallo sannan tayi gyaran murya da karfi.."uhm uhmmm kafin ta juya har takai hannu ta dan tsakure ta a waist dinta A zabure cikin sauri ta juyo tana mai gwalo manyan idanunta kirjnta na bugawa sosai tace '".....Huh? Suna hade ido da kawartata jefa mata throw pillow ajiki tanamai dafe kai da yaren turkiyanci tace "kai innalilh jasmine ke wacce irin mayyace da zaki zo kina tsoratani.. Tsura mata ido jasmine din tayi.. Hannu ta sa Tana famar kare lumsatsun nonowar qirjinta dake rigar nata baida nauyi sosai duk sun taso sun tsaya sunyi currr curr dasu..... ohh my god yasrah girma kenan? kawarta ta fada tana kallonta da sigar tsokana. Dada rufe kan kirjin tayi Tace"meyey hakan ? ta karashe maganan a shagwabance tana turo baki "karki sake kice min nono na yakara girma nifa bana son manyan nonon nan.... Rufe baki jasmine tayi don dariyar data ci karfin ta amma ena sam ta kasa daurewa Sosai ta gurfana kasa ta cigaba da zuba dariya abun ta... Sai da tayi mai isar ta sannan ta juya ta kalle yasra data riga ta kule tasako fuskan kuka Tace "...Ke haba da Allah yasrah,wai yaushe zaki dena wannan tsinannan kunyar naki ne iye? Big boobs are cute..ke Baki son a miki tickles, baki son aga girman nononki, ga shegen son yin tunanin aure "Kinsan tun yaushe na shigo dakin nan? Yasra Ta harɗe fuska tace Yo' don kin shigo shine zaki wani razanar da ni jasmine? What an insult karki sake cemin ina tunanin aure. Tahowa tayi tanamai ajiye bag din ta kan stool ta dawo gefenta ta zauna tana dariya sosai,ok im sorry"..shikenan?. Ni ba wannan ba ne na tambayeki Tunanin me kike ko ince tunanin wa kikeyi yanzu? Ko har kin fara tunanin komawa nigeria ne da mumy in fara shirin zuwa bikinki da new catch din da mumy ta aje miki acan. Yasra ta haɗe rai sosai tace sai kuma na tsaya yin tunani akan hakan?Allah ya kiyaye in tsaya tunanin kowa kinsan wuce nan Mumyn ma wasa take nidai bazan yi aure nan kusa ba, all her match makers can go to hell, see babe, i want to be a lawyer das all ba wani zancen auren hadi kicire wann maganan aranki kinaji na ko tafada tana zare mata ido tare da kau da kai.. Dan tabe baki jasmine tayi tace" amsa ta ai ta fito, Ashe kuwa tunanin Auren kike tunda tambaya biyu na miki kika amsa min daya' Dan juyi yasra tayi alamn bata son cigaba da zancen Sannan tace Ni wallhy jasmine kin ishe ni da maganan wanin nan na gaya maki cewa bazan yi auren nan kusa ba mumy ne fa take fadar cewa tamin miji acan nigeria dan jin dadin bakinta, Ni kenan ba dama na Zauna ina feeling kaina a daki na sai kice ina tunanin aure Jasmine tace "Ah' ah ,ni bance ba, kiyi abun ki ..ai is part of relaxation ' sai kuma ta sake cewa "ummmm yasrah Yes ' tafada a kasale Naga kamar Wani abun kike karantawa ko ?tajau lekawa wai ko kawai imagination na keyi..is dat a slum book?I tot you hate ur all class mates hajiya rigimammiya kawai. 'Dan duka takai mata suka kwashe da dariya duka biyu ' tana cewa wallhy na dauka wani abun kirki zaki ce min iskanci kawai, ta dauki slum din cikin sauke ajiyan zuciya tanamai sakin murmushi mai sanyi tace idan har Allah ya qaddara nigeria zan koma da zama har abada ko? this slum will be my little memory of instanbul. I wll miss the cold air, the tea..the drama..the games of thrones a schl with my tons of secret admirers.. Kawartan ta rungumeta suna dan murmushinsu atare wanda basai an fada ba zakasan cewa sunshaku matukar shakuwa. Dan hira sukayi sosai irin na kawaye da suka gama secondry schl . Chan da yamma sosai suka fito daga site dinta suka wuce sashen hjy maimunatu. Anan suka rusuna duka suka gaishe ta tare da mata sallama Sosai taji dadi dan haka dukkan su ta bisu da albarka . Wannan karon fitted gown na material golden brown yasrah ta saka ajikinta tayi rolling kanta da golden brown mayafi akan beige jacket dogo a hanyar su ta rakiya Suna tafiya suna ta surutu. Nan jasmine tace" Kawata ashe badaga nan ba Kice yayan mu zai dawo yau mana shiyasa yau kaf na kasa gane miki... Dan murmushi tayi Ta kalli jasmine din Murya a sanyaye tace "wani murna?im alwys happy ni bana fushi. Kewai Daga mummy tace yaya na zai dawo sai kuma kice ena murna Wallhy kin raina ni jasmine. Jasmine tace hm tsakanin ko dashi ai sai Allah naga duk bawanda kike so arayuwa sai shi. Tace yes, he is my mentor, kuma Atleast yayana shine kadaine yasan abunda nake so da wanda bana so arayuwata all mumy thinks about is marriage marriage kuma ta rasa ma inda zata min auren wai sai munje nigeria...i just hate dat country.. Jasmine tace dont be ridiculous yasrah,nifa naji anacewa nigeria is a nice country with a diverse cultural adversities and mutanen dake wajen sunada liberated minds, they speak their minds out basa jin tsoron kowa bakamar sauran african countries ba. Koni nan Ina son nigeria, mutane daban daban, yare kala kala amma suna zaman su awaje guda as one isit not fucking amazing? Ko nan turkey ma we r almost same here shiyasa babu wani vibes. Cikin katseta yasra tace Hakan baifi ba?Nigerians are godam rude not liberated, they are also Dogmatic..gani suke sunfi uban kowa bakin magana,ni bana son iyeyinsu, to me the country is just boring full of brats.. Jasmime tace "no not boring"..and i think nigeria zaima fi dacewa da mace irinki,kema kinada liberated mind, ure outrageous,confident, self obsessed, shiyasa a babu kamarki wajen aji a duk set dinmu.. rauu rauu yasrah tay da idanunta tace zagina zakiyi ko? okaay just forget it, abr wann hirar nan muje musha tea acan joint din..ta nuna mata wani hadadden tea tea cafe mai kyau na yaran masu kudi. Jasmine ta bude baki tana kallon haduwar wajen itakuwa ko ajikinta dan yasrah macece Mai daukar kanta da muhimmanci bana wasa ba,. she have high standard, ta yarda dacewa mace bata cika asalin mace sai ta san yancin kanta a matsayinta na ya mace, she neva settle for less bare least,dressing dinta very porchy and classy kullum kamar celebritys dan cewa take itama celebrityn kanta ne. shiyasa ma tay suna sosai na fitar hankli a makaranta musmmn yadda take daukar kanta da daraja da kima komi zatay arayuwarta sai ta tantanceshi inbaida kyau ko baihadu ba toh bazata kai kanta wajen ba.. Kai tsaye taja jasmine suka shiga wajen shan shayin suka zauna acikin kowa na satar kallonsu cos all the classy and rich women na turkey wasu sunzo suna shan tea, suma oder sukayi suna hirar kasar nigeria dan shikadai ne hirar da jasmine take jan yasra aciki inatana son su dade suna musu sosai. After a while lokcn har dare ya fara rufawa suka bar wajen kowa ta kama hanyar gidansu.... [6/17, 10:20 PM] SURAYYAHMS: A fannin Ahmed Yana shiga cikin gidan nasu ya tarar yau babu motsin kowa aciki. Kafayat na can bangarenta ta sako vest da gajeren wando tana kan gadin shigowar alhaj bello jimada dan tun ficewarsa da safe bai kara dawowa gidan ba. Yay yawo har saida ya fice ahayyacinshi gashi dik inda yace yana neman bashi sai ata mamkinsa dan ansan yaransa maza kaf suna da arziki kuma basa barinsa hakanan kowa ya shaida cewa hargidan dayake ciki ma dansa ne ya gina musu. . Sai kwata kwata Bai ci sa'an samun bashin kudin siyawa kafayat jeep din G wagon ko landcruiser ba gashi yanata tsoron ma ya fadi dalilin karban bashin a wani awajen kafin gulma ya yaɗu yaje har kunnen manyan yayansa suji. Haka ya gama yawo akafa ya dawo yazo ya zauna agidan su anty mojushola anan ma duk hanklinsa baya jikinshi sabida ciwon da anty ramaotu take yi na zazzabi all of a sudden wanda harynzu dai babu wani sauki. A nitse sosai Ahmed ya shigo bangaren mum dinsa cikin daren da sassanyar sallama abakinsa, nan ya sameta tana zaune akan doguwar kujera tanata rubuce rubuce, gaisheta ya farayi a ladabce kafin nan ya dawo gefenta ya zauna nan ya fara yaɓa mata shagwabarsa har yasata tafara mancewa da damuwarta tsabar dariyarsa datakeyi Janshi tafarayi cikin hirar rayuwa, cikin hikima harta fara fahimtar dashi damuwarta na son zama nesa da mahaifinsa da matarsa kafayat, tasan kawo maganan raini tsakaninta da kafayat shine kadai abunda zai saka danta ya bata dukan goyan bayansa da zuciya daya dan haka ta bullo masa ahaka dan ya fahinceta dakyau Duk da haka sai yaji wani daban datace masa gobe gobe zata koma lagos din sabida tana interview agabanta mai muhimmanci. Duk yadda yake jin yana matukar son yaga mahaifyarsa a kusa dashi kowani lokaci tunda yagane cewa zaman ta anan din zaina taba musu mutuncinta sai baiyi mata musu yau ba. Bayan nan sukayi hirar abubuwan dake gabansu kadan snn ta fara kawo masa maganan Zaman yasra awajensa Bayan ta kammala masa bayani, Cikin sauke ajiyar zuciya tace."Ahmed kay hkri wallh banso in takura ma lamarin aurenka ba, so, i hope ur wife wund mind the idea of yar uwanka tana zuwa tana zama tare da ku idan ta dawo nan Abuja da schl dinta? ..nadai san yar uwanka yasra bata da wani matsala ...,tay murmushi tare da tunota acikin kwayar idanunta tanamai cewa "bata da banzan hali, iya kan shegen shagwaba ne kawai da ita da rigima amma bayan nan bata da raina babba. Babu yabo babu fallasa ya kyabe bakinsa snn Yace haba mamy na kidena cewa haka mana kema kinsan ko bamu ita kyauta kikayi zamu rike miki ita bare ma nasan zata na zuwa wajenki hutu ba zama sosai zatanayi da mu din ba, i am sure they wll they get along ai, ita ma kwanan nan zata fara zuwa islamiya...ita wancan din fa? ko kina ganin bokon kawai is okay ..tace "yeah" ai ta karantu, sndry schl datayi a turkey mai hade da islamic schl ne tun nursery ake gina musu foundation amma in kaga zaka nema mata extra class suna zuwa taren ma ai is good ilimi baya yawa saidai yay kadn... cikin kyabe bakinsa yace uhm uhm um im just saying..she can do wat ever she wants. Tay murmushi Allah yasa dai zaka saka ido akanta kasan dai yarinya ce i hope zaka kuma bita ahankli acan dai bamu saba mata fada ba kaga dai marainiyace. Murmushi yay a sshance mum wai yar taki yar gwal ce ne kam,kawai ki bari in lkcn zuwanta yay zamuyi maganan akanta tace au bakason hirar yar uwankan kenan ko? yy murmushi yace "wata rana ma hala nime zan na baki hirarta since you wont be having too much time for us..dariya tay kadan snn ta sauke ajiyan zuciya batace komi ba sai can tace dik inda uwa take yaran ta sune makale acikin xuciyarta kodani ko babu ni wata rana zaku rayu tare dukanku awaje guda har abada in Allah ya so Yace hakane amma i wont let dat slide kafata kfarki a lagos... Dariya tay tace dama nasan zaka ce hakan ai, Amma karka damu ba kayi aure ba? All this obessesion with mumy zaizo ya ragu, yace a'a nidai, babu wata macen da takaiminke har abada mamy na,Aure changes nothing mmy, cos ure still the priceless queen in every coner and space of my heart. Dariya tay tanamai masa kallon sha shasha, while duk aransa dagaske yake fada dan haryau dai shi dan abi yarima asha kiɗa ne baijin son wata mace acan cikin kololuwar ransa kamar mamansa. Sun jima suna hira kafin nan sukayi sallama ya koma bangarensa yaje ya tarda jarabar Adiaha na jiransa dan tun da ya dawo shikenan kuma aka lular dashi wata duniyar na daban yaudai duk dan a burgesa ake bashi jiki yanaci back to back.. [6/17, 10:34 PM] SURAYYAHMS: Turkey 6.30 pm P cap dinsa fara mai zanen tambarin arewa ta gaba wanda ya kusan rufe kyakkyawan halittar sa mai dauke numfashin duk abunda yayi tozali da shi Jikin sa a gine take da kwarjini da hutu ba fari tas bane amma arabian milk mai dauke da madaidaicim lips wanda ya soma yin pitchy-pink,..shima suman kansa tamkar na jariri yake baka wuluk dashi har tana neman kwanciya dakan ta yayi masa saje luf luf a fuskan sa wacce ta sha gyara tubarkallah. Sanye da designers shirt fara kat da bakar wando na companyn whitehorse los angeles Shiru yayi bayan ya rage volume din karatun qur'ani dayake ji yana dube dube dai dai setin kwanar shiga makaken mansion din su. Kaiwa nan ya buga horn ba tare da bata kokaci ba aka bude ya lume cikin wata hamshakiyar gida data ji komai da komai na duniya Kai tsaye Wajen Jerin cars ya ajiye nasa sannan ya zaga baya ya dauko wata karamar gift bag guda biyu ya sa kai zuwa cikin gida Bayan minti biyar mai aiki ta biyo sa da karamar trolley dinsa. Ko da ya shiga gidan bai wuce ko ena ba sai shashin sa Tsaf ya kimtsa kansa ya sauya zuwa white armless mai kyau ya dan jeme suman kansa ya kame shi kadan abaya kamr na yan kwallo Sannan ya kuma feshe kansa gaba daya da mild perfume mai sanyin kamshi ya fito.. Zaune hajiya maimunatu take rike da kofin shayi tana kallon News channel ana kan haskaa lamarin shariar siyasan tsohon shugaban kasan America wato donald trump duk hanklinta na wajen gabaki daya. Kallon ya tsayayi Wani faffadan murmushi ne ta kufce masa bazata kamr kullum Don a duniya duk lokacin daya ganta haka hankalinta akwance farinciki ne kawai yake mamaye zuciyar sa na musamman, Bata hankara ba taji saukan bakin sa a gefen kuncin ta. Adan farge ta jiyo Da murmushi ta damko hannusa sa suna haɗe ido tace Sadik? Rungumarta tay yana mai cewa mummy Shafa kansa tay cikin jin Dadi sosai tace Alhmdullhi Ka dawo kenan! Yanzu nagama zancen ka araina dan albarka Welcome home my pride. Tafada tana mikewa tsaye cikin tsananin farin ciki tana taba fuskansa dayake kama danata zak zak dan yafoi kamani da fulanin fiye da yaren babansa. Dauke da Faffadan Murmushi kan fuskan ta tace ya hanya toh? Tell me all about the meeting naji ance kayi bala'in kokari wajen represnting dina. Dariya ya fashe da shi sanda white teeth dinsa suka bayyana sannan ya zaunar da ita nan ya kwantar da kansa kafafun ta ya cigaba da yin dariyr sa hankali kwance... Hannu ta sa tana dan shafa kansa tana murmushi sosai tasan duk farin cikin ganin ta ke damunsa..duk ya kasa magana sabida yay kewar ta aransa sosai. A nitse ta sunkuya saitin kansa ta kure sa da ido "awwwn? Yau kuma ka dawo mumy boy ne 'wannan wani irin sakalci ne hakan? Yace...'Ohh sakalci ma zakice ko mumy?cikin muryan shagwaba ya fada Shima yana facing din ta..Tace "to idan ba sakarci ba kato da kai old enough ka bani jika ynzu kana sakani aranka sosai krm dan 4yrs idan nazo na mutu muku fa Yace...shhhhh mummy Bana son jin haka. Tace To me ye ne? Tell me ko gajiya ne?,ta fada tana duban sa. ko ya kula shikam Dada lume kansa yayi kan cinyar ta idon sa alumshe a hankali yace Yace i missed mumy" Kar ki taba rabuwa da ni kinji?Wallhy bazan iya rayuwata ba in babu ke ba..ina ga Zan.. sai ya kasa karshewa muryan sa ya soma rawa' Shiru ne ya ratsa wajen yayin da ta cigaba da sassaita sa tana shafa suman kansa a hankali ba tare da tace uffan ba Itama daurewa tayi sosai din tasan meya ke nufi dan shikadaine yasan health condition dinta na (ciwon zuciya)heart disease. Sam Baya so ya sake dandana zafin rashi a rayuwar sa kmr yadda ya rasa babansa. Tace Auta na ka tashi min nikam zaka karya min tsofafin kafafuwa ta ba fa makai na ajiye ba Wann na Jikoki na ne..tayi maganan cikin wasa don ta kawar da yanayin su a lokacin Kamr an tsakure shi ya mike zumbut Yace too in ba jikan fa. Dan zungurin sa tayi tace Watanni nawa ne yay saura Har Allah Allah nake mu koma nigeria kaima acan ne zamuyi shagalin naka biki Abuja shiru yayi baice komai ba dan matar da zai aurar ma basu wani gama sabawa da juna ba amma har anyi fixing musu rananr aure, wata kyakkwan yarinya ce yar gidan wani babban nigerian politician kuma business patner na hjy maimunatu ne dake zama Abujan wanda sune sukayi ruwa da tsaki wajen tsayawarta a kan kujerar data samu aynzu. Auren hadi zata masa but already yay accepting hakan with no objection saboda azaban son dayake mata. Da sauri ya sa hannunsa cikin nata ya rike. Tace Good ..muje ka ci abinci don tun tuni nake jiran ka Yace No ammy .na koshi Tace Meyasa? Kai Bana son sakalci fa, kaji min iyeyi tashi muje inga guri..Zaman diris yayi agabanta ya make kafadun sa "Im not going untill u promise me one thing. Tace ikon Allah sadik Ehen go ahead ena jin ka juyawa yayi gwuwar sa na kasa kusa da ita yace mummy zan yi duk wani abunda kike so a duniyan nan just promise me dat zakina kulawa da health dinki ko bana nan kusa dake Serious face din daya sa ne ya so ya bata dariya tace "i promise"Oya tashi muje saikafa ci abincin nan, Allah shi zai bar wanda ya ga dama kar ka damu kaji? Bai saKe cewa komai ba ya bi bayan ta Suka nufi dininng Cikin so da kulawa ta sa shi ya cinye abincin sa tas bisa kan tsari kafin suka dawo palour suna taba hirar su Suna zama basu wani jima ba mumy ina yasrah take ne bangan ta ba tunda na shigo Tace Uhm kawar ta jasmine ne tazo ne shyasa bazaka ganta ba, Ya hade rai yace Ok suna dakinta kenan? Tace No .kafin tay bayani cikin katseta yace What Tace Sun fita nace maka ..na dauka ai ka gansu don basu wani jima da ficewar bama Ya takune fiskansa 'haba mummy amma kinsan na hana ta wannan yawon tsiyar ko to meyasa kika barta ta fita? Tace Ahh kaji min dan nan,yo ita kenan kullum daki sai kace sabuwar amarya? Da sannu na nace taje tasha iska Kaga ni bana son draman ku nan kar kuma ka taba min ran yarinya na kaji.. lallabata nakeyi nima. Ya kalleta mum kinsan yanayin nigeria is not friendly at all, toh yaushe har yasrah zataje tai adopting da halayyarsu na can bazafa taje can tana fita da yamma da abokanta ba. Cikin katse shi tace toh inama zataga abokan yawo bayan nayi mata miji acan.. Mum kinki kifada min waye ne mijin yasrahn, i hope ba wani dan gidan business partner dinki bane, kema dakanki ai kinsan illan haka ga ya mace. Dariyar manya tay tace lallai yaro yaro ne.. Sadik a tunaninka saina bada auren yasra ma wani bare bayan ganan na gida baici ya koshi ba. Just trust me nasan mena keyi karka damu sanin kanka ne bazan cutar da rayuwar kowa acikinku ba..amma yasra kam nayi mata miji ko bana duniya zanso ka cikamin wnn burin nawa. Shiru yayi baice uffan ba don ji yake kamr yayi iska Ya tsamo ta daga duk inda taje yanzu dan baison yawonta da dare barinma dayasan anan turkey dinma bawai tsira tay daga hannun samari ba. Har kusan 7.30pm Suna zaune da ita a falon Nan ya tashi ya tallafa mata zuwa sashin ta ya kammala mata komai da komai kamar yadda kullum ya saba. Sannan ya mata sai da safe ya sauko falo abunsa. " Can abun bai masa ba ya tashi ya nufi massallaci daganan ya yi tsayuwar sa a farfajiyan gidan yana jiran yar kanwar tasa ta shigo Armed driver dinta ne ya tuko ta ciki tun daga can kofa tayi Suman tsaye tana kare masa kallo daga nesa yayin da suke shigowa Suman Kanshi sai sheki yake hannun sa dauke da tasaddaen classy phone dinsa yana latsawa hankli kwance Dagowa yayi jin Kamr ana kallon sa Charaf suka hade ido da ita da mugun gudu tazo ta faɗa ajikinshi ta kankamesa sosai shima ya rikota kamar bashine ya gama kufuluwa da ficewar nata ba. Fuska ba yabo ba fallasa Yace My little orange peel? Tana murmushi sosai tace "im soo hapy ure back yaya na nakaina rikota yay yana cewa wai yaushe na bar nan n dakika kara girma hakan a kunyace ta rufe ta idonta a sanyaye tace "Dont start yaya. Yace toh..ya gida ?fatana kina lpya right?.. Ta girgiza kanta alaman a'a hannunshi taja suka zauna akan chair tace yaya, i have millions of things to tell u. Yace i have just one question.. Tace me kenan? Baice mata komi ba Ya tsura mata ido har sanda taji ta fara tsarguwa snn ya fara mata nasiha mai tattare da fada aciki. Yasra na sha gaya maki cewa nigeria bakaman nan bane. U have to train urself to seat at home. Can fa babu security, they have aboundant of fraud, thieves, ritualist, bandits,..kidnappers, rapist... Ta gwalo ido waje a tsorace, ahankli tace "what yaya are u fucking serious rn? Yace yes im telling u bakina zaton wasa nake miki ba,Inbadan hakaba mezai saka a nema maki guardin na musamman acan? Kinsan kasar nigeria ne?..Duk abunda kikaga munayi is to keep u safe,..saura weeks nawa ne akoma can gabaki daya, idan baki koyi jin magana anan ba mekike tunani..ure going to left me worried. Next time nazo gidan nan naji wai kin fita da yamma zan zane ki and im not joking. Acikin yanayin sanyin jiki ta dago tana kallon shi A shagwabe sosai idanunta sun ciko da ruwan hawaye ta maƙe kafadunta tace "yaya Nide kadena min faɗa kar ka sani nayi maka kuka.." Dariya yay yace hmmm yasrah..., yasrah...Allah ya shiryeki, ahakane zaki yi auren da wann dan iskan shagwaban naki?. Dada shagwabe masa fuska tay hawayen suna masu zubowa.. Yaja tsuka "Toh meye haka...sakalci? Ta fashe da kuka tace "niba sakatacciya bace..bakai bane.. Yace me nayi kuma Ure talking just like her, ko fa complain dina daya bakaji ba kanata min fada kamar wani zaka bugeni. Dariya yay sosai ganin yadda takeyi so cunning da fuskarta she is soo dramatic, yace fadi inji Hawayenta ta share kamar ba ita ba saida ta nitsu snn tace yaya dan Allah kafadamin gaskiya wai dagaske take wai tamin miji a nigeria, ni bana son sani waye ne, koma wayene ni bana son shi.."ta dada shagwabe fuska tace yaya "to makarantar fa? Ina son na zama lawyer kaima fa kasani. Kallonta yake cikin sauke ajiyayyan numfshi yace 'Is true, nima haka tace min amma ai batace zata hanaki karatu ba To yaya amma ao maganan auren tafiyi kawata jasmine harta rike maganan kullum saita dinga tsokana dashi..nide bama son aure makarnta nake so. Yace tafi can, bayan baki jin maganan ai auren ne ma daidai dake. Dada narke masa fuska tayi gwanin ban tausayi tafara mishi hawaye sosai harsaida ya fara rarrashinta dan kansa badon yaso ba. Bata sauko ba har saida yay mata alkwarin cewa zai yi delaying maganan auren sabida ta fara school dinta..amma da sharadin idan zatana jin maganansa. Tace masa taji ta amince. Hira suka farayi da kadan kadan yana bata labarin nigeria dan kanta ya dada wayewa sosai dik dama bason jin hirar takeyi ba. Yace nima nakusa naje akwai aikin da zamuyi da Ahmed dan gidan mumy khadija kinsanshi? Batace komi ba ta girgiza kanta, ya dauko wayarsa yay scrollng har saida ya samo hotonsa snn ya miƙa mata ahannu. "Sama sama ta kalle hoton..tace .."he is who? Yace "Doctor Ahmed Bello jimada. Dan anty khadijatu na Abuja kin gane shi? Tace "oohh...sai Batace uffan ba bayan hakan. Ta mika masa wayarsa direct batare da ta kara jin sha'awar kallon hoton na biyu ba duk dama babu laifi tagan haduwar sa yaji kyau da aji kam badaga nan ba saidai her mind is not on hot guys maganan auren nan ne shine kawai yake damun ranta Yana kallonta yace "He is ur quardian angel acan mumy ta gaya maki ko? Fuskarta a takune Tace a'a fa....Ni bata gayamin komi ba. Wayarsa ya maida aljihu yace karki damu u will meet him in person soon.. i am sure zai kula dake sosai. Ji tay maganan ya bata mata rai tace 'Yaya har kana tunanin akwai wani wanda zaikai ka kulawa dani a duk duniyan na ne? Baice komi ba ya kyabe baki...if ure daubting me zan baki clue akansa Tsaye ta mike cikin sauri tace no thanks..yaya zanje bacci ka tashi ka rakani ciki kaji?. Hannunta ya riko suka shiga cikin har dakinsa yaje ya bata gift dinta daya kawo mata daga malaysia, zama tay akan gadonsa shikuma ya shige bayan gida domin yin wanka,ta bude gift din kenan tana kallon tana murmushi sai taji kara alaman wayarsa yafara ringing. Ta juya tana jan tsaki duk ta dauka wata mayyar budurwansa ne tun na schll ne datake ishensa da kira din nan ne yauma take kiranshi Batare da kulawa ba ta dauki wayar tanakaiwa idanunta kai taga same hoton nan ne nadazu daya bata akai da sunan sa bodly writern DR ABJ. Tsaki taji snn ta Katse wayar batare da tasan dalilin yin hakan ba tana jefarwa gefe sai ga yaua Sadik din nata ya fito Yace"..orange peel kamr naji wayata yana ringing ko?? Tsaye ta miƙe kamar bataji me yace ba " Yace hey i am sking. tace Ummm i dont knw yaya bacci bacci gudnite. Yanabinta da ido yace gudnite, ko amsawa batyi ba da sauri ta dauki gift bag dinta tay waje... Surutayya take ita kadanta tana tafiya tana cewa what stupid quardian, ni wallh na tsani nakoma hannun wani stranger da zama I wish yaya a Abuja zai zauna da sabuwar matarsa ba a lagos ba..arrrrrrggh i just hate doctors...waimesa duk abunda na tsana arayuwata sai nagansa agabana yana bina?...! _Nigeria....same nite.!_ Waje yay shiru kowa yana sashensa wasu harsunyi nisa a bacci kafin nan alhaj bello ya saci jiko sadaf sadaf ya shigo cikin gidan yana takawa a hankli dan baison aji kararsa ahaka haryakai sashensa yana rakube rakube kamr wani barawo shida gidansa. Yafi minti goma abakin kofa Kirjinshi na bugawa dan baisan mezaije ya gayawa kafayat aciki ba Sai can da ya dan samu karfi gwiwa sann ya shiga ya sameta ta gama shan kwayar LSD ta bugu ta harde rai tana karkada kafafunta yau din ma ko sallamansa bata amsa masa. A rakube ya iso gareta tun ma bai budi baki ba ta azzala masa masifa na dadewar da yay snn ta mika masa hannu akaan ya bata key don sabuwar mota ko ta ci masa mutunci. Har kasa ya tsuguna yana rokonta, Tsabar ya jigata har hawaye yafara amma ba hakan ne ya sauko ma kafayat da iskancinta ba. Kamar zata rufe shi da duka take zaginsa Ta kammala kare masa tasss snn ta saka hannu ta kwace cheque din da brother kazim ya bashi da safe ahakan ma ta koreshi a room din tace masa yaje wajen tsohuwar matarsa ya samu gindi tinda yaki ya siya mata motar datake so. Haka ta rakosa har main falo wajajen daya saura na dare tabarsa awaje azaune akan capert cikin takaici ya rantaɓa wani irin wahalallen tagumi.. Gabaki daya bayajin kansa normal sosai yaji zafin abunda kafayat ta masa ayau, amma kuma laifin dik wa matarsa hajiya kahdjatu yake lakawa. Har wajajen asubahi yana zaune atakure shikadai acikin tunani sanyi ne yafara bugashi wani zuciyar ta zugashi akan dayaje wajen wacce ta jefashi ajikin wan bala'in kawai ya sauke mata takaicinsa. Lokcin sanyin asubahi yafara kadawa kenan hjya na lullube a cikin babban bargonta tana bacci hankii kwance Kamr a mafarki ta dingajin inuwar mutum akanta ta kwace bacci a idanunta da kyar tana bude ido taci karo da alaji bello akanta har ya gama cire wandonsa yay ready for action.. Bakaramin razana tay zata danna masa kururuwa ba yay saurin toshe mata baki, duk jikinshai na bari ya saka dukkan karfinsa na namiji da fushinsa da maitar jarababbiyar sha'awarta daya dade yanaji akan mararsa yau hada duk ya danneta da shi ta dawo ko motsi bata iyayi ahannunsa Kuka take kamar ranta zai fice amma koshi dake kanta ma baji yakeyi ba Tsabar duniyar dadin daya lakato anata kasar Wanda ko kadan baizo masa daya dana kafayat ba..a rikice yake shigarta yana sumbatu masu tattare da nishin dayake fitarwa kamar irin ransa ne yake ficewa ajikinshi inn nan. Saida yay har yaji ya koshi dam kafin na ya saketa.. Lokcin har an shiga sallan fajr dik Babu wani Karfi ajikinta anma haka ta turesa kasa ta kama hanya a rikice zata bar masa dakin yay wuf ya rikota jikinshi ya matseta da zimman zai rarrasheta,da kyar ta kufce a hannunsa ta tsinka masa maruka uku a fuskarsa, irin bacin ran da bai taba gani atattare da ita ba.. Sabani ne mai yawa ya barke a tsakaninsu data shake wuyarsa kamar zata kashe sa tace masa sedai ya saketa yau. Shikuma yaki firrr Anan ne ma takejin iya makircin da aka kulla akanta awjensa na cewa itace ta rabashi da yaransa da matarsa kafayat. He is hurting deeply sai yanzu ta lura da hakan amma kalamansa bai karya mata zuciyarta ba ta cigaba da matsa masa akan cewa ya saketa ko ta bar masa gidansa har abada. Hakanan suka dingayi yace bazai saketa ba. Ita kuma tace mishi zata bar masa gidansa ya zauna da matarsa da yayansa...duk abunda yake ranta akan batun aurensa saida ta gaya masa danma kar abun yaje yana mata ciwo aranta. Saiyau yasan cewa matarsa tana sonsa, amma bazai iya yafe mata akan zunubin data aikata na rabasa da yaransa akan kafayat ba Duk ya dauka borin kunya da fushi ne yasaka takecewa zata bar gidan Bayan sun kammala cece kuce dinsu ya fita ya barta a dakin ya koma sashensa domin duba kafaya. Wanka kawai tayi tay sallah duk sanda ta tuna abinda ya shiga tsakaninsu jiya sai taji hawayen baqincikin na sauko mata. Immidietly is six am ta tattata sauran kayanta batare da sanin kowa ba tafice tay hanyar airpot abunta da niyayyar bazata kara dawowa gidan nasa ba, aganinta zai gaji da jiranta ma ya saketa ko dan kansa... [6/19, 6:31 PM] SURAYYAHMS: 41. Washe gari: Wajajen karfe 6:00am na safiya Ahmed ya farka daga baccinsa juyawarsa kenan ya buɗe idanunsa sai baiga Matarsa Adiaha a gefensa ba. Bai tsaya nemanta ba Bathroom dinsa kawai ya nufa dan yay wanka tare da alwala ganin lokci yaja sosai, bayan kamar 20 minutes ya fito daga wanka riƙe da karamin towel na tsantsane jiki a hannunsa, nan yazo ya tarda saƙon mahaifiyarsa na yawo akan screen din wayarsa bude saƙon yay da matukar mamaki ya hau karantawa tareda sauke gajiyayyen ajiyar zuciya ganin wai harta tafi lagos din yau da sassafe. Agogo ya daga kai ya duba yaga lokci is just to 7 lamarin na basa mamaki aransa. Dialling lambarta yy da mamakin irin sammakon data buga din cos its soo unsual of her data wuce lagos ko cikakken sallama batayi da su ba, jin layin bai shiga ba yasaka ya tura mata sakon shima akan ta kirasa as soon as tagani. Daga nan yay sallah ya tashi daga kan sallayar kenan zai je ya shafa mai ajikinsa saiga matarsa Adiaha nan ta shigo jikinta sanye da nitynta mai kyau irin mai jacket din nan. Suna haɗe ido ta sauke masa wata murmushi mai sanyi tana tuna daren su na jiya tare da shi, A ladabce ta tsuguna har kasa tafara gaishesa, yana amsawa ahakimce, nan ta amshi man tafara mulkeshi da shi cikin nuna masa soyayya da gata sosai, snn ta gyara masa suman kanshi ta taje masa shi yay fes fess dashi tabi ta zaɓa masa offiice suit mai kyau acikin collections dinsa ta tayasa ya saka ajikinshi snn ta fesa masa perfumes dinsa ajikinshi, hatta safar kafarsa dayake sawa itace ta zauna ta saka masa acikin nuna kulawara agareshi. bayan nan Ahmed ya zauna abakin gadonsun yana latsa computersa nan ita kuma taje ta kawo masa hot cup of coffe, kafin nan taje tay wankan itama shrp shrp ta sako kayarta mai kyau ta hau shirya masa breakfast dinsa data girka sassafe dan da wuri ta farka komin su ta shirya musu akan dinning table ,after then tazo ta kirashi suka taho falon tare,acikin tarairaya da soyayya ta bashi abincin yaci, nan ne yake labarta mata zancensu na jiya da hjya khadijatu na cewa wata cousin sistersa zata zo daga turkey za tana zama dasu tana makaranta anan Abuja. Duk wani bayani yay mata yadda zata fahimce lamarin snn ya bata hakuri Duk dama bata wani nuna masa objections ba dan duk abunda yace yanaso aransa ko baiyi mata ba bata iyayin jayayya dashi akai saidai ta amsa hannu bibbiyu kodan ta faranta masa ransa. Yauma Har waje ta rakosa ya sha mamakin daya zo yaga wai harta wanke masa new car dinsa ta goge shi tsaf yana kyalli. Da mamaki ya juyo yanamai tambayarta meyasa? ACewarta duk acikin nuna kulawa ne na aure. murmushi kawai yay ya mata kisss a goshi har yabar gidan bata dena waving dinsa ba. Yauma acikin farinciki take dan sabbin kayan data kai dinki duk yaune tailor yace taje ta amsa, dan haka sauri sauri tayi ta kammala aiyukanta na gida snn ta zauna jiran kirar toilor duk tsuminta ya motsa tana mugun son taganta acikin motarta tana tukawa ixuwa cikin kasuwa. Fanninsu kafayat kuwa tunda ta amshe chqe din da brother kazim ya bawa alaji bello dan yana kulawa da kansa sai masifar nata yay sauki. Farkawanta ke da wuya ta soma tunanin ababen da zatay da kudin danma wai bazai isheta siyan sabon mota bane dayau din nan taje ta cire kudin ta siya, tunda tay wanka ta shirya ta zari kafa yau ko tsayawa taga inda ya kwana batayi ba ta fice a gidan. Alhaj bello Ya dawo daga masjid kenan ya wuce sashen nasu da tunanin daren jiya da yay spending da matarsa khadijat a dakinta a mind din sa tunda yay wanka ya samu waje ya kwanta cikin yanayin jimami babu abunda yake dawowa masa kansa face irin cacar bakin da sukayi jiya cikin dare. acikin wann yanayin har bacci ya kwashesa da tunanin cewa khadijatu bazata taɓa iya barin gidansa kamr yadda ta dinga gaya masa jiya ba. Wajajen 10am saura na safiya lokcin Ahmed yana office dinshi yanakan duba medical files na yan yara yara marasa lapya dake gabansa wanda aka kawo masa daga can asibitin general hospital Abuja dayay consulting awajen su last week,. Aikin da yay last week din aikin gamayya ne tare da Kungiyar UNICEF Wato (united nation international children emergency fund) shiyasa bakaramin kudi ya samu a karshen aikin ba dan suna kammalawa aka biyasu ne in dollars wanda dashine ya hada ya siye sabuwar motarsa kirar LEXUS dayaje gida dashi jiya. Gabaki daya mind dinsa naga kan abunda yakeyi can Saiga kiran mahaifyarsa ya shigo, Daukawa yay kai tsaye batare da ya ja ba dan hanklinsa bai wani kwanta da tafiyar datayin acikin gaggawa batare da tayi musu sallama. Da tausashiyar muryansa mai dadi yay mata sallama snn suka gaisa cikin aminci da girmamawa..."Mumy lapiya kika tafi babu ko sallama? Babu yabo babu fallasa tace masa "Dalili ne yasakata haka, Daga nan sai batayi masa wani dogon bayani sosai ba har sukayi sallama ya cigaba da aikin dake gabansa. Ata fannin Adiaha kuwa da misalin karfe sha daya da rabi na safiya tailor ya kirata yanamai tambayarta ko zai kawo mata kayan har gida ne tace masa a'a itace zata zo ta amsa. Riga da wando ta saka snn ta rufe jikinta da kimono tay rolling da mayafinta tay kyau ta fito dauke da babban lether na wasu sabbin kayan kuma ta shiga motarta dasu tana tukawa cikin jin nitsuwa da jin dadi har ta iso gaban plaza inda shagon mai dinkin yake. Shagunsa ne a farko dn haka bata sha wahalan ganewa ba, Samu tay har ya mata packging dinsu tsaf acikin manyan bags wanda daga ganinsu kasan bakaramin shan hadaddun dinki na kece raini sukayi ba. Sosai ranta yay fari ta dauki kudinsa duka ta bashi tare da Advance da sauran sabbin dinkunan data kawo masa wanda leshuna ne sukafi yawa aciki. Tun da ta amshi kayan ta fito take washe baki dan Allah Allah take itama tafara saka native wears irin nasu anty nurat. Around 12 ta dawo ko wani hutawa batayi ba tafara gwada kayan ajikinta sai dariya takeyi ita kadai ganin yadda kayan suka balain canjata ta dawo wata hadaddiyar mace lokci guda..sai yau ta dadda tabbatar makanta cewa sutura fa shine mutum, yanayin saka suturarka shine zai fahintar da mutane abubuwa dayawa akanka as it was alwys said dress how u want to be adress, no wonder zakaga wasu matan basuda ko sisi snn sudin ba yan gidn uban kowa ba amma iya dressing dinsu kawai yakansa a basu wani personality na daban. Adiaha kamar bazata aje kayayayykin ba dan duk cikinsu babu na yarwa aciki....kafayat kuwa tunda ta samu ta cire kudaden alaji bello tay transfering dinsu duka acct dinta, aciki ta debi na zuwa shoping domin siyan makanta hadaddun kayan sawa na manyan mata irin wanda hjy khadijatu take sawa saidai baifi guda takwas kawai ta iya siya ba dan duk kayan sunyi mata mugun tsada da yawan da bazata iya lodansu makanta ba dan da akwai abayoyi da hjya khadijatu take yawan saka brand dinsu koda kafayat din ta tanbaye kudinsu nan aka ce mata duk cikinsu babu kasa dana 90k, takaici ta dingaji dan bata son ta kashe duka kudinta akan kayan sawa shikenan ta sallame competition din da yamma can ta dawo gidan agajiye da sauran dan abunda ta tsinta. Zuwa tay ta samu alaji bello bayanan prbably tasan hala yaje gidan yan uwansa cin abinci taja tsaki, tunawa tay da cewa Ahmed yace akawo mai aiki zaina biya tana musu girki, sai can data kammala ciye ciyenta ta aika aka kirawo mata su anty adizat da can kamar ma bazasu zo ba amma dai suka daure suka zo. Da wani irin salon rainin hankli ta shiga musu magana dadin abun sudin ma ba tayan baya bane haka sukata raina kansu hankli. Maganar mai aikin sukayi, kafayat tace sam ita maza take so, ba mata ba, dan bata so wanda zasuzo suna kwana musu a gida. Babu laifi suka tsara abunsu duk dama basu so hakan ba, dan inhar ba a kawo yara yan mata ba bazasu samu wayanda zasuna musu wankin yara da sauran kananan aika da mulki irin wanda suka dingayi akan Adiaha ba Yau kaf basuji duriyar mutuniyar tasu ba baqin cikinta duk yabi ya ishesu a gidan shiyasa yau basu yi tunanin lekata a sashenta ba. Daga kafayat din Har mijinta Alaji bello sun kwana ne da tunanin hajy khadijatu tana dakinta. Already kowa yasan da cewa ta tafi agidan sune kawao basu da masaniya dan brother hamzat ya fadawa matarsa,ita kuma ta fadawa anty adizat har sun kirata sun mata barka. Haka nan ma Adiaha. Kafayat nata shirin yadda itama zata soma sanya manyan kaya a gidan tayi ma kishiya burga domin burgewa.. Haka rayuwar ta kasance mata cikin jiran tsammani har Bayan kwana biyu basuji duriyarta ba, abun duk ya damesu ita da mijin nata daga bisani ya danne zuciyarsa yaje ya duba sashen nata kafayat din na binsa abaya. Suna isa suka samu ko ina a kulle hanklinsa a mugun tashe ya kira layinta kusan sau takwas yana kira bata daga ba. Da haushin hakan suka dawo bangarensun, yana kara dialling lambar aka katse Jim kadan saiga sakon tex dinta ya shigo. Budewa yy hannunsa harna rawa ya soma karantawa.. Ɓari jikinshi ya farayi dayaga ta rubuto masa cewa tagaji ne tabar masa gidansa da shi da matarsa da yayansa tunda dik itace yake zargi da tay masa asiri. Ya lumshe ido tare da sake wayar akasa jin wani abu mai tsaananin nauyi ya riƙe masa kan zuciyarsa, da kyar ya nema waje ya zauna akan kujera tare da dafe kansa tamkar wanda yake cikin tsananin damuwa na ciwo ko rashinjin dadin jiki. Kafayat tana daukar wayar akasa ta dinga buga shewa tana shekƙa masa dariyar mugunta. Aransa duk ya dauka murna takeyi anbar mata shi, baisan murna take na samun isashen filin da zata baza mulkinta agidan yadda ya kamata ba. After a while ya bar mata dakin ya koma asalin main falon na gidan yafara neman layin babban dansa kazim kodama zasu tattauna ya lallabo masa khadijatu ta dawo dakinta cos he cant afford to loose khadijat, duk dama yasan aransa yanajin haushin ta amma baikai na wanda zaice zai rabu da ita ba. He dont care of she kills him, kawai dai aurensu ne baison ya mutu. Duk hanklinsa ya tashi ya rasa ta inane zai iya rayuwa agidan batare da khadijatu ba. Kafayat kuwa tunda hakan ya faru ta kira mum dinta taji nata bangaren, ita so take kafayat din tay using wann daman tayi ciki ta haihu masa agidan dan sufara securing future na arzikunsu a gadon gidan jimada. Cewarta zataje wajen goddess in har cikin zai shiga a bata ɗa namiji dan itama ta samu babban kaso awajen raba gadon gidan jimada. Kafayat bata mata musu ba duk dama tasan ra'ayinsu yasha bambam dan ita aynzu bata shi takeyi ba, she have her own plans na amfani da wnn daman domin ta shige cikin rayuwar Ahmed da matarsa. Hjiya khadijatu kuwa bata fadawa kowa acikin yaranta cewa akwai wata sabuwar matsala tsakaninta da babansu ba dan bata san tayaya zata soma gaya musu cewa yay forcing kanshi akanta ba, duk tambayar da suka mata saidai tace musu babu komi. Har suka fara tunanin ko hala kafayat ne take matsawa alhaj bello, shiyasa yake damunsu akan da cewa su roketa ta dawo gida. Da wann harsashen suka shashantar da request dinsa dan har Ahmed saida yabi da lallami koda zai yin convincing dinta ta dawo. Kwana biyu da su anty mojushola suka ga ya shiga damuwa sosai akan tafiyar hajiya khadijatu nan suka sako shi agaban da zagi da cin mutunci suna kiransa da suna mai kwadayin abun duniya,Dake kwana biyu jikin anty ramotun ya dan samu sauki Ahaka ahaka har suka cire masa tunanin matarsa aranshi sukace masa ai khadjitu tana masa walaknci da gorin arziki ne dan taga yar uwanta tana da kudi kuma babban yar siyasace shiyasa take son ta juya masa rayuwa. Ya dai bar maganan acikin ransa duk dama abun yana damunsa sosai dan kusan kowani rana sai ya tuna da ita. Itama acan da kyar tay composing kanta duk dama takanji babu dadi aranta da rayuwarsu ya dawo hakan babu zaman lpya aciki, wani bin har tausayi yake bata sai dai tasan sihiri yana zuwa ya tarda halin mutum ne duk da hakan tanada yaqinin cewa babu wata macen da mijinta yake so aransa fiye da ita saidai ahalin yanzu bazata iya zaunawa cikin cin mutunci tare da karamar yarinyar daya kawo mata a matsayin kishiya ba. Addan ta ne kawai tasan iya kunci da damuwar datake ciki amma bayan hakan ko kawayenta ma kusa bata kyale sunsan da cewa akwai irin wann matsalar dake gudana tsakaninta da mijinta alhaji bello ba. Sosai tay kkri wajen danne sirrinta akan aurenta domin kare mutuncin mijinta daga bakin duniya dana yayanta kuma. Most of the time yayan nasu sune suke debe mata kewa wani bin intaga sun nace da kira takan musu nasiha akan da cewa suna kiran babansu shima karyana jin kansa shikadai a Abujan tunda bata tare da shi ayanzu. Kullum acikin rashin jin dadi alhaj bello yake kasancewa ya rasa menene mafitar rayuwarsa gabaki daya musmmn ma da yaga kafayat tana ta hidimanta kamar batasan halin dayake ciki ba. Daga can turkey kuwa shirye shiryen dawowar su suke kanyi kawai tare da shirin bikin dan autan hjy maimunatu wato sadik wanda za'a yi shine Anan Abuja. Kan Ahmed sosai ya dau zafi cikin kwana biyun nan sabida yawan stress din dake cikin ayyukan dake gabansa da suka fara masa yawa. Dan bayan nan ga hidiman aikinsa gana bikin babban abokinsa banji ga wanda yaketa kkrin farawa na hidimar dawowar antynsa hajiya maimunatu. Rashin samun zuwan dan uwnsa sadik Nigeria akan lokaci Shine ya dada kwaba masa komi ya zamo baya samun lokacin kansa sosai. Godiyan Allah daya da yasamu matarsa Adiaha tana mugun sakaltashi sosai komi itake take masa. Bayan kulawa da shi datakeyi wanka, wanki, guga, har motarsa itace ta dawo tana wanke masa in taga yay kura. Tamkar baiwar sa haka ta dawo dakanta shidai baida wani aiki agidan face ya dan biya mata bukatunta snn yana sakar mata kudi sosai musmmn ma in zai fita ya kwana awajen aiki Kwana biyun Nan da stress yay masa mugun yawa baya wani samun daman kwanciya da ita sosai duk sai taji kanta a dame.. Tasaka ranta akan sa bana wasa ba,duk sanda zasuyi kwanciyar aure bata fiye nitsuwa duk sai ta nuna masa zakuwarta da zumudinta akansa, sha mata qamshi yakeyi dan yasani sarai tana mutuwar jin dadin yadda yake biya mata bukatarta Akowani lokaci dan izuwa yanzu ta fara sabawa dashi sosai. Shikuma mutum ne daya tsane ana takura mishi wani bin dagangan sai ya hanata kwana dashi yabi ya kulle kofarsa tun kafin ta zo zata samu har yay baccinsa batare da ita ba. Ata dayan fannin kuwa tsakaninta da su anty nurat da anty adizat wani sabuwar rayuwar hassada da goggayayyar tsanan juna suka bude agidan dan tun ranar da Adiaha ta fara sako sabbin dinkakkun kayanta shikenan anty nurat tafarajin kanta kamar zata haukace. Tun suna mata acikin habaici yanzu kam boro boro suka dawo nuna mata cewa suna jin tsananin kishinta Adiaha kuwa saita samu cikakken gangarar raina su agidan sosai. Abun sosai yay musu zafi da suka fahimce cewa karya tay musu batun kudin kayan lefenta musmmn ma da suka fara ganinta tana fitowa fess acikin wasu iriin hadaddun kaya masu kyau da tsada wanda yaci uban nasu ga kuma dinkinta irinna na sister zainab wanda sukayi sukayi koda ahada su da tailorn aka ki. Lokaci kalilan Adiaha ta dawo musu ciwon ido a gidan dan duk sanda ta dososu har wani faduwar gaba take saka musu duk dama haryau suna cika mata bakin cewa bata kai ba tunda da kudin mijinta take takama. Satin da Adiaha ta fara zuwa islamiyya school aka fara shirin hidiman bikin banji, bawani hidima zaiyi ba its just a family and friends thing dake yasan ana kammala hidiman bikinsan zai bar kasarne tare da matarsa hidaya, dan haka yace baison ayi wani taron da zai jigatasu tun anan. Ahmed da banky ne duk akan shirye shiryen bikin yanayi yana hadawa da nasu nacan katsina kudi sosai yake samun arziki wajen yan siyasan da dan uwansa sadik yake jonashi dasu wanda duk political Aides din hajya maimunatu ne. Kudin tsara events da sauran tarkace in zasu turo masa sai anyi masa tripling din amount din har ya rasa me zaiyi da su sai yafara tunanin budewa Adiaha business din kanta tunda yaga cewa tana da burin hakan aranta sosai. Zaman aure tsakanin Alhaj bello da kafayat ya zamo kamar an tsine masa dan izuwa yanzu kowa takansa yakeyi acikin gidan, bata kulashi shima baison shiga tsabgarta sabida rashin kunyar datake masa gashi duk ta kwashe kudinshi ya dawo yana kwasar walakanci awajensu anty moju shola akan ciyarda shi da sukeyi kullum lura da hakan ne yasaka Brother hamzat ya danne egon shi yajeshi agency ya nemo musu qualified male chefs guda biyu kamr yadda kafayat ta gindaya musu agidan. jiya jiya suka fara aikinsu na girka musu abinci 3 square meals anty adizat ce ke kulawa da su dake kowa ya shaida cewa Ahmed shine zaina biyansu salary adiaha kam sam taki asakata acikin rabon abincin yamma agidan acewarta ita zatana girki wa mijinta ita kadai. mostly idan sun kammala aiki har daki suke kai ma alhaji bello abincinsa kafin nan yake samun yaci abinci isashe cikin kwnciyar hankli. Kafayat kuwa kullum acikin fita take sassafe bata dawowa gidan sai can dare tazo tay bacci inkuma tanajin sha'awar namiji yana kwance zata zo tasaka shi yay na dole ahaka yake dan samun nitsuwa ajikinta. .. tunda tazo tafara lura da kamar intana kwana da shine sihirin sun yake dada tasiri akansa sai ta fara share taje ta siyo sex toys dinta masu kyau da tsada ta dawo dashi dan batason samun wani nanika daga wajensa yanzu, tafiso ne ta maida mind dinta akan Ahmed da Adiaha tunda ta samu cikakken dama. 9am kullum Adiaha take Zuwa islamiya schl, 12 na yi narana sun tashi saita dawo gida,shirye shiryen bikin banji take itama, Ahmed ya bata isashen kudin siyen ashoebin aure harta siya takai wajen tailor zai mata dinkinta na kece raini duk dama bata da wata kawa haryanzu. Baifi sau biyu ta taba haduwa da amarya hidiyat ba dan Ahmed ya hana kulluwar alakarsu sanin cewa basa wani jituwa da hidayat din sosai, snn bayason ta fara shiri da matarsa bare tafara zuga adiahar tana masa raini da rashin kunya, dan duk dama bai furta a fili ba amma har acikin ransa yanason yanayin zamansa da Adiaha, musmmn yadda ya zamo shine yake da cikken iko da datacewa a gidansa kowani lokaci ba matarsa ba. This is extcly why he prefer marrying her akan kafayat dan yasan bayan tana mummunan sonshi a kowañi hali bazata iya saɓawa umarninsa ba sabida bata kaunar tagansa yana fushi. He wants total control gashi nan na yasamu harda total submission dan kuwa sosai take bautuwa akansa, shi baya komi sai biya mata bukatarta agidan,she wll cook, clean, go to the market,komi dai ita takeyi agidan baya tayata da komi,tun bayan first nite dinsu ya dawo baya tarairayarta saidai ita tarairaye shi, gashi ya fara sabawa da baza mulki da nuna mata iko, ko ruwa zaisha intana room yana falo saidai ya kwalla mata kira tafito tazo ta dauko masa ruwan ta bashi snn ta jirashi ya sha ta maida abun wajen zamansa. wani bin har remote in tv idan zai dauka sai ya kirata tabar abunda takeyi a kitcehn tazo ta dauka ta bashi,ya gama raina mata wayo bana wasa ba. Do this, do that, bai taɓa daga ko cup din daya sha ruwa akasa ba, snn intay kuskure kadan baya ragar mata ya dinga mata surutu yana mita kenan ita kuwa sai dai tay ta lallabashi tana basa hakuri. Satin bikin Banji haka ta dinga cusa musu kai harta shiga cikin hidima anayi sosai da ita ata fannin ango dake suna zuwa ziyara family house din su banji harta dan fara sabawa da mum dinsa hajiya qudirat balogun tana son Adiaha ne dan taga ta sake jiki tana tayasu shirya komi tamkar wata yar uwansu. Kullum cikin yabonta akeyi. Ita kuwa aranta Duk tana hakane sabida ta dada burge mijinta duk dama ta lura kamr baisan tanayi ba dan hanklinsa yanaga kan Abubuwan dake gabansa ne yanzu. sumtimes in taje gidansun tayasu aikin biki ta dawo gidanta agajiye intana masa complain din stress baiya ce mata sannu ko ya yabeta saidai yabita da maganan banza ko yace mata ai ita taso wahalar dakanta tunda babu wanda yasaka ta. Wani gagarumin cocktail party aka haɗa na bikin banji wanda shine kadai event din da za'ayi na rana daya bayan an daura musu aure. Ana saura kwana uku da bikin banji Ahmed ya koma zama tare da Abokansan su ukunsu agidan banjin sunata shirye shiryen su kamar dai yadda suka masa anashi bikin duk takurin Adiaha haka ta gaji ta kyaleshi dan tunda ya shiga hidiman bikin abokansan sai ya dena kulawa da calls dinta ta dawo ita kadanta take shirinta abangarenta. Blue and white shine dress code na hidiman by now kusan kowa yay anko dinsa,su anty nurat da anty adizat kuwa sun dinka ankonne kawai amma bada zuciya daya ba saidan sabida su nuna ma Adiaha cewa ita karamar yarinya ce awajen iya daukar wanka Duk sukabi sukayi aron gwalagwalai na gold masu kyau sukayi hiring din mai kwaliya har gyaran fuska saida sukayi, ayadda suke shirin bikin banji gadan gadan kamar na dan cikinsu abun haryaso ya dame brother hamzat duk dama yasan da cewa oyeBanji ma tamkar dan uwan Ahmed ake daukar sa agidan nasu sabida shakuwarsu tun na primary schl daya saka suka dawo kamar yan uwan juna. Duk baqin halin kafayat din nan dataji banji zaiyi aure itama ba'a barta abaya wajen shiri ba, cos she knws in her heaet dat banji shine yafara bata goyon baya akan yuwar soyayyarta da Ahmed tun suna yara yan kananan bakamar dayan abokinsu banky ba,besides koma yaya ne tasan dai a duniya bata da wasu shakikan amainai kamarsu, dan haka ta yanke hukuncin cewa she wll return dis favour to him, dama kuma duk shine mai hanklin cikinsun sosai. Itama kalar ankon tay ta dinka wata arniyar blue lagos lace mai stones tasaka aka mata dinkin buba da zani da tunanin zataje tay musu kininibin nuna cewa ta dawo wata big madam ta wuce sa'arsu yanxu. A fannin Adiaha kuwa ita din ma zagewa tay ta ciro wani royal blue material lace daga cikin kayan da Ahmed ya siya mata a mall yar 75k irin sharara din nan ce wanda take zuwa da embroidery da silver stones all over jikin material din aka mata dinkin dubu ashirin ajiki. Duk ta rasa yadda zatayi ta burge itama, damuwar rashin ganinsa na kwana biyu wanda duk shine ya toshe mata brain, idean ma duk sai taji ya dauke mata akanta, gashi tana son ta fito tay kyau sosai sanin cewa yanzu ne mutanensu dayawa dake Abujan zasu ganta tare da Mijinta Ahmed for the first time dan asan da cewa ita matarsa ce. She want to dress to kill, aranar hidiman ta kira shi awaya da safe bai dauka ba ta tura masa text messge around 10 am tana zaune cikin tunani sai ga mai gadinsu ya taho. Buga mata kofar dayake yasata ta fito a gurguje suka gaisa yace mata tayi baki wasu yan mata suna nemanta awaje, tanata mamaki dan tasan batasan kowa anan Abuja ba, kawai dai sai tace masa yace su shigo ciki tun da mata ne, bkin door din bangarenta ta tsaya jiransu kirjinta na bugawa dan batasan suwaye bane sukazo nemanta, wasu yan mata ne marasa jiki su biyu suka shigo da manyan jakunansu ahannunsu da rigar kamfanin su na kwalliya ajikinsu sunyi rolling kansu da mayafi Sai aka ci sa'a lokcin babu kowa gidan duk matayen gidan sunje wajen kwalliyar a kasuwa. Tun daga nesa adiaha ta dinga kallonsu ganin bata gane fuskan ko daya acikinsu ba... Cikin girmamawa suka gaisheta suka ce mata suna neman Mrs Reema matar Dr Ahmed bello tana washe baki tace musu itace nan babban cikinsu tay mata bayanin cewa shine ya aiko matasu akan su tayata shiryawa suka nuna mata ID card dinsu na make up brand dinsu. Ji tay kamar zata fige sama tsabar murna harta kasa boyewa ayanyinta cos it gives her soo much joy idan ya mata Abu unxpected haka..Allah Allah take ta koma ciki ta kirasa awaya. Ta dube yan matan tace.. Come, come in tay allowing dinsu ciki. A falo ta barsu ta karasa cikin dakinta da wayarta ta kkirashi still bai dauka ba ta tura masa text na godiya with alot of love emojis then after some minutes sai yay mata reply da cewa yana shiri idan aka kammala daurin auren zaizo gidan ya dauketa suje wajen hidiman tare ta jirashi kawai. She was soo happy batama iya rufe bakinta harta fito ta same make up artist din sun kammala shirya komi nasu standby suna jiranta. Tana da saakin fuska shiyasa lokci guda suka sake da ita sosai har ta gane cewa dayan stylist ce aikinta kawai awajen shine ta daura mata dankwali snn ta tayata saka kaya ajikinta ta kuma zaɓa mata correct shoes and accesories din daya dace da shigarta. Adiaha ta kasance mai son riko da Addininta duk wautar ta bata wasa da sallah dan haka tajanye ra'ayinsu da hira suka jirata har saida suka ci abinci tay alwalan sallan zuhr kafin nan suka zauna aka fara zuba mata kwalliya. Sunci kusan awa ana cancada mata ado tay masifar kyau sabida yadda aka kwashe mata gaban goshinta da gel aka samata red lipstick a bakinta yaji, kwalliyar nata dai baiyi yawa ba snn shiba light make up ba,Sai kikkifta Lashes din nan takeyi tana jin kanta kamar wata sarauniya. Bayan an kammala aka fara tayata saka hadadden kayanta dan dake material lace ne flowing fitted gown kawai tasaka amata ajiki mai wani irin falling neck ya kama mata shape dinta damas an masa wani irin dinkin kece raini ajiki ita kanta sai gushing takeyi akan dressing dinta Takalmi da clutch purse Din duk stylist din ne ta zaɓa mata suna ta kyalli iri daya da stones din da aka zuba akan material din. Bayan an kammala daura mata head dinta blue ta sallamesu. Duk kuma Hanklinta sai ya fara komawa izuwa bakin kofa tana jiran ganin shigowar Ahmed kodan yazo yaga yadda yau ta fito na daban ga wayarta baida wani tsada sosai duk hotunan datake daukawa makanta zata tura masa basa mata yadda take so sosai.. 2'oclk za'a fara hidiman tanaji kusan kowa ya fice agidan da iyalansa su kafayat da anty nurat da wuri suka isa wajen dan asan da su.. Ita kuwa har wajajen 2.15pm tana zaune tana jiran Ahmed bai shigo ba Sai can karfe Biyu darabi ya dawo tana ganin sa yadda yay masifar kyau acikin wata embroided agbada full babban gare royal blue colour da hulan sa mai tsada. zuciyarta ne ya daka tsalle a 360 ta tazo ta rungume shi da gudu ganin yanata kallon ta cikin sauke malalatan smirks da alaman he is impressed da outlooks dinta dan duk baison yaje cikin mutane da itane yau aje arainashi shiyasa ya daure ya nemo mata masu kwalliya suka shiryata, yasan kowa zaisu yagan matarsa musmmn ma colleque dinsu na wajen aiki da kuma sauran yan mata da suke crushing akansa baison Adiaha ta dawo masa abun gulma. This is more about protecting his ego then spoiling her kamar yadda itake take tunani. Dan a nata fassarar ta dauka duk so da kulawa ne yasa ya aiko mata masu gyara domin a shiryata, anashi mind din kuma ya mata hakan ne kawai dan baison ya fita da ita cikin mutane yaji kunya. Har gaban mirror ya jawo ta, tare da zaunar da ita akan stool tanata kallon kanta tacikin madubin, gabanta ne ya shiga bugawa dan batasan wani surprise ne zai mata ba, tana zama ya fidda wani hadadden box daga Aljihun babban garensa ya bude ahankli snn ya fidda wata muguwar dubai golden jeweries dats so classy, ya cire na wuyarta data sakaya kwar gefe, snn ya saka mata shi wann din a maimakonsu da chain dinsa tare da bangles dinsa guda uku to march. Bakaramin kyau gold din ya kara mata ba kuwa. Asif is not enough ya dauki iphone 13 pro max dinshi na ɗa ya bata yace tafara amfani dashi... Jikinta har rawa yake tsabar murnan data tsinci kanta aciki ta mike tsaye ta rungumesa kam kam tana gode masa jin kamar ta fashe masa da kukan farinciki duk ta dabaibayeshi da murna dan kamr zata cinyeshi da godiya haka ta kankame masa jiki. Kiss yay mata asaman goshinta snn yace mata bayason ta bata make up dinta tabari sai sun dawo saita masa godiyan sosai. Yabi ya bata bunch din 200 da 500 notes na manni ya kuma gaya mata yadda yake son tay behaving awajen. She was busy blushing and blushing ta kasa dena iya murmushi dan ji take kamar tay tsalle ta taɓo saman gajimare dan tsananin farincikin dake mamayeta. Hannunta sakale anashi suka fice har izuwa wajen hidiman a sabuwar motarsa suka samu lokacin hidima ya fara zafafafa kowacce mata tana baza rigimarta da jiji da kanta a fili kowa na nuna cewa ya haɗu. Tun fitowarsu Adiaha tafara jin bugun zuciya musammn yadda taga idanun jama'a yuuuu ya dawo kansu, lura da hakan yasaka Ahmed ya kamo hannunta cikin nashi ya fara tahowa filin hidiman tare da ita. Fiye da yadda idanunsu anty nurat yay jajir da baqin kishi hakanan na kafayat ya kama ci da wuta tanata kallonsu daga nesa tanajin kamar zata koñasu gabaki daya da wutar boma bomai. Colleque dinsa da sauran mutanensa kuwa sai zuwa wajensu suke ana gaisawa da Adiaha. Yawan yabata da aka farayi kowa inyazo wajen zaice mata ta hadu tayi kyau awajen yasakata tafarajin kanta sosai Mrs Ahmad ta dawo tamkar tozali haska idanun kowa su anty nurat suka dawo daga uhmmm sai uhmmm yau babu magana dan kuwa sunga alaman Adiahan nan da zafi zafinta take tana son tafi karfinsu sosai. Tunda Ahmed ya kammala zagawa da ita yasaka ta gaishe da wayanda yake respecting Acikin manyansu shikanen ya kyaleta ta nemi wajen zama itama ta zauna tare da kawayen amare. Komi yadda ya gaya mata takeyi wanda yasaka kishi ya dinga cin zuciyar kafaya da su anty adizat. Coments da girman da ake bawa Adiaha yasaka ta fandare da jiji da kai tafarajin kanta wani abu ne,nan ta zubawa coupls mannin sabbin kudi kmr bata sonsu, gata da son tiƙan rawa kowani waka aka saka zagewa take tayi rawa abunta batajin kunyar kowa wanda hakan ne yasaka sbbin mahassadan ta suke mugun jin haushi. Ba a kare hidiman ba kafayat taji haushi ta bar wajen taje wani club domin shan giya dan ta jima batasha ba dama gashi yau ta kumsu baqiñ cikin ganin Ahmed da Adiaha ayanayin da bataso ba. Kawai gàni take kamar an cuce rayuwarta har Ahmed ma wai ya mance da ita tulin shekarun nan da sukayi dashi suna tare. Babu abunda ke taba mata rai face sai taga irin kaya da kuma jeweries da Adiaha take sawa wanda tasan duk da kudin Ahmed dinta ne. Can da yamma bayan an gama hidima aka rage yan rawa Ahmed tuni ya tsame kansä yabar filin Adiaha ta zauna taci rawa da familyn ango da amarya kamar bikinta akeyi... sai can da yamma ya fara rufawa ta nemesa bata gansa ba ta kira layinsa ma dik kasshe Tana ganin su anty nurat suka ja motarsu suka koma gida basu ko kulata ba sai can da basira yazo màta ta aika aka kawo mata nata motar kafin nan ta dawo gida duk ta kwaso gajiya ajikinta bana wasa ba. Da kyar tay sallah tay wanka kafin nan taci abinci awajen bacci yay awon gaba da ita bata tashi farkawa ba sai can da asubahi. Ganin yadda ta bar kofar abuda hakanan yake ta shaida cewa Ahmed bai dawo gidan ba, wayarta ta dauka ta kkirasa bai daga ba, ta tura masa tex dik baiyi mata reply ba. Dagata bagarensa kuwa a hotel din da suka shirya ya kwana yana fama da tunanin yadda zaiyi kewar babban amininsa banji, dayan abokinsu bankole kuma sai tsokanansa yakeyi akan irin rawan haukar da Adiaha ta tika awajen biki. Duk sai yaji ya kule ya shaƙa abun aransa, wato dai duk yadda akayi da jakar mace saitaci kara ko? Haka kawai ya yanke hukunci aransa cewa bazai kara nunata a matsayin matarsa awajen hidima bare taje tana rawan yan tasha irinna jiya acikin taro tana zubda masa mutuncinsa ba. 7.30 suka shirya suka fito sallamar amarya da ango dan jirginsu 8am zai tashi izuwa canada.. Haka Duk suka taru suka masa Addua da shi da matarsa, Ahmed ya dingajin kamar zai zubda hawaye dan shikadai yasan amfanin da Banji yake dashi arayuwarsa gashi yau zasuyi ban kwana zaikoma wata duniyar daban da zama. Sallamarsun was so funny and emotional duk kinsu da suyi hawaye ma juna saida sukayi.. Har aiport suka rakasu shida matarsa hidayat basu bar wajen ba har saida sukaga tashin su ya rage baida wani na kusa dashi sosai ayanzu face banky.. [6/19, 10:04 PM] SURAYYAHMS: Tun dawowarsa bayan biki Adiaha ta kasa gane masa sabida daure mata fuska dayake yawan yi agidan.. Wann yanayin na rabuwa da abokinsa Banji shine ya dan taɓa walwalsan na kwana biyu wanda yasaka yakejin baison dawowa ma gidansan sai kawai ya dukufa kan aikinsa na asibiti da kuma hidimansa acan katsina da za'ayi nan da sati mai kamawa. Adiaha duk tabi ta damu da recent behvrs dinsa, Abu dayane kawai yake sakata cikin nishdi data lura cewa su anty nurat sun fara jin shakkarta sosai snn kafayat ta shiga wani irin yanayin shiru shiru kwana biyun duk sai taji kamar taci galaba akansu ne shiyasa duk sanda ta hadu da dayansu bata ragarmasa musnm ma idan ya shige tsabgarta Yanzu kam basu isa su gaya mata baqar magana ba sai ta amsa musu,anty nurat tay tay dan ta gaya mata sunan tailor dinta amma haka taki firrr yanzu haka ko yar gaisuwar fatar baki basa yi tsakanin su. Adiaha kullum tana sashenta tana minding business dinta, Iya kaci da safe daga ta kira mother inlaw dinta ta gaisheta sai inta shigo gidan taje ta gaida alaji bello a nashi bangaren tanajin dadin yadda yake yawan son saka mata albarka arayuwarta kullum,dan inyana mata haka sai ta tuna da nata iyayen duk tausayin kanta danashi sai yana damunta aranta sanin cewa kafayat bata kulawa da shi sosai. Haka kawai intanajin neman tsokana zata yi wanka tasaka hadadden leshi wanda yaci ubansa da dinkin zamani tazo har bangaren anty nurat gaishe da brother hamzat dan kawai ta gigita ma anty nurat din hankli dan duk sanda tazo sai sunyi cakke cakke maganan, ita kanta ta gane cewa Adiaha ta fara raina musu hankli sosai. Badon islamiya schl din datake zuwa da safe ba da hala abun nasu wata rana zai iya jawo musu hayaniya mai yawa dan bakaramin kufuluwa suke da salon rashin kunyar data fara musu ba. Samun Dama da sauyawar rayuwa da kuma privilages din data samu awjan mijinta duk sun saka mata izgili da girman kai inka ga tana cikin damuwa ko fushi toh akan Ahmed dinta ne amma yanzu bata jin shakkar uban kowa. Bayan bikin Banji da kwana hudu Ahmed yay tafiya ya wuce katsina domin fara supervising din shirye shiryensu acan ganin lokacin dawowar su hajiya maimunatun nigeria kwata kwata baifi saurayan kwanaki shida ko bakwai Ba Snn daga dawowar sun baifi da sati za'a gudanar da hidiman ba. Yana yin tafiyarsa garin katsina Adiaha ta Samu filin fandarewa tanamai baza iya nata tsiyar wa matayen gidan har sanda tafara tunzira kafayat ta cusa mata bacin rai aranta sosai.. Kwana biyu da suke dramar su na cakke cakke magana kafayat tana yawan gaya mata cewa sai taga karshenta agidan.. snn lokacin ya kusa da zata fara koya mata hankli, zata sakata ta shiga uku,.zatay dan dana sanin auren Ahmed, amma dik Adiaha bata daukar zancen serious aganinta duk dai a baki take maganan kamar yadda tay mata afarko batare da ta mata komi ba. Hakanan suka zuba mata ido kowa na kallon gudun ruwarta agidan ta dawo bata harka da uban kowa daga taje islamiyya ta dawo shike nan bata kara lekowa waje sai washe gari da safe. Kwana biyar masu kyau Ahmed yay a katsina yana mai kulawa da dukkanin abunda ya kamata ga albarkan iyayen nasa dayake samu akowani rana. He is an upright classy person, akomi ma ilimin sa da nitsuwar sa yake zubawa shiyasa komi akayishi in double high standards duk wani abu da yake shiryawa na hidiman anayinsa ne a salo na kece raini dan shikansa yana da high taste of time and materials idan yazo baya sake aikin ma workers yana zama ya bata lokcin shi wajen supervising komi. Hatta mansion din ta na katsinan da aka sake renewing dinsa ya dawo tamkar sabo duk shine ya saka kulawarsa akai sosai har komi ya kammalu akan lokci. Dan kwana biyar din na dayay awajen kusan duk wokers din saida suka sanshi sabida shidan qa'ida ne, iya abunda yace yana so shine agabansa wanda ya kawo masa wasa kuma yanzun nan zai koreshi. Hakan dayakeyi yasaka workers din jajircewa akan aikin nasu sosai ko sadik ma dayake can yana monitoring he was very much impressed. Saida ya tabbata an kammala komi kafin nan ya tattara nitsuwar ya dawo Abuja a tsatsaye dan yana sone ya aiwatar da abunda yake da niyya tuntuni akan future din Adiaha.. Ganan ma hjya khadijatu data fara matsa masa akan ya amsa mata appoitment na gwamnati awajen antynsa amma yace sam shiba hakan yake so Adiaha business tace zatayi. Dan tsabar baison ayi diverting intrest dinsa izuwa wani waje yasaka yay sauri wajen bada cikiyar available store na hire a babban plaza dake cikin anguwar gwarimpa hadadden storey building ne mai suna shagari shopping complex . Dawowar sa da kwana biyu aka sama masa babban shago mai ruɓi biyu acikin wajen Babu wani bata lokaci ya biya kudin ya kama mata snn ya saka enough labour workers suka hau gyara shagon ba dare ba rana nan da nan shago yay fess yay masifar kyau har ana fadarsa awajen sabida show glasses daya saka aka mata aciki da waje. A ranar kwanansa na hudu da dawowa yau baije wajen aikinsa ba bayan ta tashi daga islamiya ya dauketa yakaita wajen ya nuna mata yace mata nata ne anan ne zata fara business dinta and she can choose what eva she want to sells duk profit da income nata ne.. Fadin irin murnan da Adiaha tay bazai fasaltu ba, dan kuwa Ahmed ya sha luguden rawa,amasa wann amasa wancan ji take kamar tay postern sa a sama tafara masa sujada tsabar sonshi daya karu ninkin baninki acikin ranta. Daga safiyar ranan har dare family da inlaws dinta duk sun mata murna, kukan murnan datay wa kakarta yau ma bazai iya fasaltuwa ba Dan Komi yana zuwa mata tamkar a mafarki yau Ahmed ya gama mata komi arayuwarta har bakin mahassadanta ya mutu akanta. Tun da haka ya faru su anty nurat suka fara tunanin sauya taku dan yanzu kam sunsan bazasu iya samun daman raina mata hankli ba. Anty adizat tuni ta yarda makamin gulman ta fara kame kanta a bangarenta aka bar anty nurat da tunanin yadda zatay ta jawo Adiaha ajiki dan ta cutar da ita. Kafayat kuwa tunda akayi haka agabanta bata kara dawowa gidan ba daga can gidansu ta wuce lapiya wajen kawar mamanta anty rakiya.. Bayan kwana biyu Ahmed ya bawa Adiaha isashen kudin da zata saro duk kayan datace tana so tare da jadadda mata cewa ya kammala bata capital kenan inta je ta salwantar da kudin ita ta juyo babu ruwansa. A wkend ya karayin tafiya abunsa yaje shi katsina da niyyan yin kwana biyu dan ya kammala final supervision na sauran Abubuwan dake gabansu Kudin dayake samu akan lamarin shirya hidiman nan da aka daurasa akai yana gamayya da yan siyasa abun haryaso ya fi karfin tunaninsa shiyasa ma bai damu dan yana yin tafiya akai akai domin attending aikin ba. Kwanansa biyu yay yana lura da komi daga nan yafara tunanin zuwa lagos a wknd wajen mahaifiyar sa domin ya duba lpyarta snn sadik ma yace masa anan lagos din zasu hadu da alaman shi zai riga su anty maimunatu xuwa nigeria sabida zancen aurensa duba da Ahmed din ne kawai dan uwansa na jini. While Ahmed is in katsina Adiaha ta zauna ta fara tsara ababen datake son ta zuba a shagon ta kullum takanje amata gwaje gwaje na ababen da zai dace ta saka awajen dan tana samun kasuwa sosai. Dawowarta daga shagon kenan duk ta gaji jikinta yay laushi tazo ta samu har Ahmed ya dawo, as usual bata huta ba sanda kammala masa dukkan abunda ta saba yi mashi. Jikinta na mugun garata ta ciki kwana biyun nan amma taki ta kulashi sabida bata son Ahmed yaga gazawarta akomi... Duk wani rashin mutuncin sa tana kkrin shanyewa musmmn kwana biyun nan datake matukar bukatarsa amma sai taga shikam ma kamr bai damu da ita bane ko kadan. Gashi duk ta rasa abunda yake damunta kwana biyu jikinta yana yin nauyi mararta na yawan mata ciwo, ta bar hakan ne a matsayin sha'awa dake kwana biyun sha'awarta yana karuwa sosai hartaji kamar zataci babu idan Ahmed baya gari. Gashi baiya taɓa amincewa ta damesa da kira acikin dare bare ma yaji damuwarta. Washe gari tana da appoitmnt da wani luxury jewery brand owner na zirconia da su gold da fashion earings da designer watches da rings dan sosai take son taga ta zuba su a show glass din shagonta suna haskawa, but she want to be odering direct daga kamfani a kudin sari shiyasa da kyar ta samu lambar manager dinsu akan yau ne zasu tattaunawa suy closig duk wani deal din zasuyi. Saidai yau din tunda ta farka zazzabi yake cin jikinta tafara jin mummunan kasalan da batasn daga ina yafito na. Couple with mafarkan data dingayi sai tafara tunanin ko mayun kauyen su ne suka hango cigabanta basa son tayi arziki. Dake haryau tana da believe aranta then she decided to fight back saitaki sam ta nunawa Ahmed halin datake ciki na jin kasala da zazzabi. Ya shirya tsaf zaije meeting ta narke mishi ta rokesa akan ya kaita wajen da zataje din dan itama tanajin kasala yau bazata iya tuki ba, shi duk ya dauka zumudi ne yake sawa take over working kanta shiyasa stressed ya kama mata jiki take abu sanyi sanyi kamar wacce bata da laka. Around 7:am suka fita yaje yay droping dinta awajen jewries shikuma ya wuce wajen meeting dinsa a maitama. Tun zuwanta bata samu ganawa da manager ba sai karfe biyu na rana sabida babban kamfani ne sosai, Bayan ta kammala yin meeting din amai ta dingayi a washroom kamr na wacce zata fidda hanjin cikknta, Daga nan kuma sai taji kamar kafafunta bazasu iya daukarta ba tsabar jiri. Wani wajen hutawa taje ta nema acan sama inda ake siyayyan ring din aure ta samu lallausan kujera ta jingina kanta akai sanyin Ac na busata daga nan har bacci yafara daukarta awajen har karfe 4 yay bata farka ba. Wata mata ce tazo ta tasheta tace mata wayarta yana ringing a firgit ta farka ta ciro wayar a jakarta tana mamkin irin baccin datayi. Ajiyar zuciya mai nauyi ta sauke data gan Ahmed ne, tana daukawa tace masa tana wajen har yanzu yasha mamakin jin hakan amma bai tsaya wani tuhumarta ba dama kuma sauri yake yaganta dan yana son yaje shi lagos yau din acikin gaggawa jin mahaifyarsa nason ganinsa. In 30 min yace mata zata gansa abakin store din dan haka ta miƙe taje ta washroom ta wanke fuskarta ta kurkure baki ta dan gagyara fuskarta da make up daga acikin bag dinta tay fess da ita ta fito tana tafiya acikin nitsuwa kamar na wacce batajin komi ajikinta. Files dinta da duk wani tender of receipts data biya na registern fara business dasu ta riko. Tafiya take tanajin kamar jinin jikinta ne yake tsiyayewa she is feeling really weak and dizzy harta fara ganin duhu duhu agabanta. Tanakaiwa ta bakin kofar ficewa waje caraf sukaci karo da wata mata, suka irin buge kafadun junan su da mugun karfi duk files din Adiaha ya zube akasa akafar matar.. A hatsale matar ta dago Zata tsula mata rashin mutunci suna hade idanunsu waje guda gabaki dayansu sai suka tsandare cikin kallon idanun juna acikin wani irin yanayin shock da tsantsar mamaki tareda tsoratar tsintar kansu da sukayi anan..... #im having fever tun safe haryanzu so zai iya yuwa gobe nakai kaina asibiti🙏🏻 [6/20, 11:07 PM] SURAYYAHMS: Wani irin jirine ya kwashe Adiaha tay baya kamar zata faɗi kasa matar tay saurin rikota jikinta ta rungumeta dukansu hawaye yawani taru acikin kwayar idanunsu a lkci guda suna masu sarkafewa cikin kallon idanun juna. muryanta na tsananin rawa tare da mamakin ganin kanwartan anan tace..URUA is dat u?Sister dan Allah kece ko dai mafarki nakeyi...? Yar uwantata tana kan zubda ruwan hawaye masu tsananin sanyi ta dada rungumeta cikin sauke ajiyayyen numfashi snn tace "It is me sister Adiaha,..i...i cant believe i can ever see u again... Adiaha ta dada rungumo ta sukayi gefe wajen parking space tana ce mata me too urua. Ive missed u soo much. Ahankli urua ta kwace jikinta cikin katse ta snn ta dubeta awani irin yanayin na rashin jin dadi snn tace sister Adiaha why? Why sister.. wai meyasa kika rabu damu? Why did u do this to the family...baki san kalar kuncin rayuwa dakika saka iyayenmu aciki ba what u did is soo cruel. Adiaha ta lumshe idanunta hawayenta na kan diga batace mata uffan ba. Urua ta fara kallon ta Tanakan maganan cikin saule hawaye tamata kallon tsaf sama da kasa tanajin tsantsar mamaki ganin yadda Adiaha ta canja,tay kiba takuma wanku fuskrta haf yana sheƙi..wani irin kulluton baqin ciki ne ya gulleta dataga mayafin dake kanta,acikin kyabe baki tace "just look at you sister, wat have u done to urself.. wato kina nan garin Abuja kina jin dadin rayuwarki kinma mnce da gida, bansan ya kike ji aranki dakika kibar su iyayenmu da baqin ciki da damuwa ba..sister Adiaha are you this heartless?..da can ina cin musu akanki,i use to fight on ur behalf na kance ma kowa cewa my sisters heart is pure.. bazata iya zama awani waje tabar iyayenmu acikin disgrace da damuwa ba. But righg now i think i am soo wrong....kin bi kincanza gaba daya da alaman kinajin dadin rayuwarki anan right? Adiaha ta share hawayenta dake zubo mata cikin sauke ajiyayyan numfashi ahankli cikin sanyin murya tace.... "Urua,..baki san me kike fada ba..who told u dat na rabu daku ne dan bana sonku..? I care about home..i love my parent so much...amma meyasa bazasu bani goyon baya akan abunda nake so ba? Ahmed is the man i truly love with all my heart, in suna so na meyasa basu bari na aureshi ba..he is my biggest dream urua, I love him, meyasa parents namu bazasu bani goyon baya akan abunda nake so ba? How is dat fair to me...ta karashe cikin muryan kuka. Cikin datsar nunfashinta urua tace "sister Adiaha kikace su baki goyon baya, chaiii ure an ingrate..baki da godiyan Allah..kituna abubuwan da iyayen mu suka shiga ciki akanki..Papa yasha wahala yay aikin labourer yabiya miki kudin karatu har yasaida komi nashi akanki, mama kullum tana kai kifi kasuwa ko acikin ruwa ko ana rana mai zafi zataje kasuwa da kafarta tana siyarwa all for u, inna tuna maki tozarci da kika sakasu suka shiga ciki countless time da kike zubar da ciki abaya mezakice musu, sister Our parents are almost coverd in shame and insult now all bcos of u, ko yanzua basu da mutunci a idon elders na community. ..kowa na cewa our family is a disgraced and a curse..grand mother ta rabu da y'ay'anta taje tay musulumi, kema u did the same, kinzo kin zabi na miji akansu da suka sha wahala akanki ...Hmmm i still cant belive dis..,Sister Adiaha kin bani mamaki banyi tunanin zaki yi mana haka ba. Tafada acikin sanyin jiki sosai. Hawayenta ta share cikin shanye maganar aranta da sigar nuna ko in kula tace "And why now urua? Meyasa zan baki mamaki This is my life..abunda na zaba kenan and i am happy with it.. Ran urua yay matukar baci jin Adiaha ta furta wann maganan na cewa she is happy alaman bata damu da su ba kenan,a mugun zafafe ta goge hawayen dake kan fuskarta ta ɓata ranta sosai tanamai mata wani irin muguwar kallo.. Tace sister Adiaha abunda zaki ce min kenan?hmmmmmmm Chimooo,so ure happy? "Wow!!! Uhum i cant belive dis. Hannunta Adiaha ta kamo cikin son fahimtar da ita snn Tace yes urua im happy, mijina babu abunda bai bani ba, i mean love, money, clothes,car and he even got me a big business nan tafara kkrin nuna mata files din. Tun bata karasa ba urua ta fauce hannunta anata a mugun zafafe taja baya. "So ure dis happy at the expense of our own parents happiness.. ...Sister Adiaha,bansan ke asalin muguwa bace sai yanzu. Adiaha tay rau rau da idanunta in an i dont care mode, tace Look urua bani da lokaaci da zamuyi wann maganan dake sabida naga da alaman bazaki fahimce ni ba. So how is mama and the rest? Tabita da harara mai zafi snn tace bazan fada ba. "What did u care anyway? Kin taba damuwa da su ne?ki cigaba da rayuwan musulmunki mana,Sister har ki rasa wanda zakiyi betraying arayuwaki sai jesus?...hmmm ta karkada kai cikin jimami mai tsanani. Adiaha ta kyabe baki "okay fine,..can i atleast have ur number..if u need any thing zan iya taimaka maki da shi..i have the money, mijina ya bani 5million naira recently for my shop opening.. kuma business dina will soon start to flourish zan iya baki kudi kina turawa gida ma su mumy.. Urua tace.."No,i reject Anything dat has do with u, God forbid bad thing!! Dani da su mumy bazamu taɓa wann tsinannen kudin naki ba. "A'a urua now.. meyasa haka ne? Why r u treating me like this..kin manta cewa mahaifiyarmu daya dake?no matter what u call me i am still ur elder sister oo. Memakon kiyi min fatan Alheri na samu miji mai sona yana bani rayuwa mai kyau amma sai kina rejecting dina urua why now? Urua ta ja tsaki,..tace rayuwa mai kyau i can see. Dama abunda ya kawo ki kenan kwadayin abun duniya. Ayanayin gatse tace "So what and what have u achieved in ur life so far. Nan Adiaha tafara gaya mata ababen da Ahmed ya mata da yanayin yadda take ciki na wadata da kwanciyar hanklin rayuwa acewarta bata rasa komi awajen shi ba kuma bata da matsala da familynsa. Duk ta dauka in ta fadi hakan urua zata fahimce ta hala tace tay making good decision data auri Ahmed. Amma ina, tana gama rufe baki URUA ta tuma tafara sheqa mata tsinuwa da buhunan zagi na cin mutunci tana ce mata kwadayin abun duniya ne dama yasaka ta juyawa Iyayenta, Addininta, da kabilarta baya tazo abuja tabiyo namiji. Suna cikin yanayin wann cakwakiyar sai ga nan Ahmed yay parking motarsa ata gabansu dake muryoyinsu nadan tashi waje har mutanen dake wucewa aharabar suna dan juyawa baya suna kallonsu. Yana kammala prking ya sauko tattare da mamaki akan fuskansa dan yasan dai matarsa Adiaha bata san kowa anan Abuja ba, dada kallonsu yake aransa yana cewa "then who is dat woman datake cacar baki da ita kuma. Tahowa gefensu yake yana tunanin hakan aransa har saida ya kusa da su daf snn yaga kamminsu ta fuska nan ya fahimce hala wata yar garinsu ne dan shi baima san ya kamanin iyayenta suke ba bare kuma yasan na yan uwanta. Tsabar musu da suke yi basu kula da isowarsa wajen ba harsaida yace "salam... Wani cak Adiaha ta dauke maganan abakinta ta juya tana kallonsa duk idanunta yay ja alaman ranta ya baci sosai. Fuskarsa ba asake ba yace whats going on here? Tun kafin ta amsa shi Urua taja masa wani irin hatsalallen tsakin tsana snn ta bishi da wani kyamataccen kallon sama da kasa tanaji kamar ta rufesa da duka. Rai abace Adiaha ta fasa masa bayanin ta juyo kanta a hatsale "urua are u mad? how dare u hiss at my husband like dat ni sa'arki ce? Cike da tsantsar rashin kunya urua ta dube Ahmed cikin ido tace mishi so ure the evil man..kaine azzalumin da ka raba sister na da iyayenta...it shall neva be well with u. Adan dakile Yace excuse me..and who are u? Adiaha tay saurin katseta tanamai cewa "hubby pls am sorry junior sister na ne, her name is urua.. Haɗe ransa yay Baice mata komi ba yaja tsaki, nan ta juya a dame cikin yanayin masifa tace urua meya hakane wai bazaki gaishe da mijina ba? Urua tace ina miji anan? Sister bari na fada maki dana gaishe da mijinki gara na je na gaishe da mahaukaci..Ahmed yace what? Cike da bacin rai ta dubesa tace yes na fada ure a mad man, dan inba mahaukaci ba wayene kai? A man is his right state of mind bazaije yay manipulating yarinyar mutane da kudi da looks dinshi dan ya rabata da iyayenta da addininta da komi nata ba...mr man ur just soo wicked..thunder will surely fire u..hawayen iyayena bazai sauka abanza ba" tana kuka tana cewa "u use ur money and looks to deceive my sister dan ka kawota nan tana bauta maka, it shall neva end well with u..u shall see, and all the evil uve done with my sister will come back to u in ten folds. Wani irin tsawa ya daka mata saida wajen ya dauka da sautin kakkarfan muryansa. a mugun razane dukansu suka ja baya sukaja suka tsaya awaje guda suna kallonsa ayanayin jin tsoro. Ransa a mugun harde yace"Are you out of ur mind? Mani kike cewa haka..?"Ke waye, ke din banza jaka jaka dake ma arniya kazama....just look at u,..ure nothing.. "ure dump...Illiterate... Yana diri yace "Inba aikin wawanci da dabbanci ba wata macece zata tsaya a bainar jama'a tana zagin na gaba da ita koni sa'arki ne?...ke babu tarbiya agidanku ku ko? Kar kada kansa yay yana maicewa "Bazan sha mamaki ba,hala hakan iyayenku suka koya muku bunch of illitrates dan duk wata yarinya daka gani tana fetsara rashin kunya toh bincike uwarta ma haka take jaka,fitsararriya. toh wallh barikiji, karki sake ki kawo min shashanci, ni ba irin wayayen mazan nan bane,i wll screw the hell out of u and ur god forsaking family for all i care.. ure nothing, ku ba komi bane face bayi wahalallu aiba dole aka ma sisterki ta soni ba.Ko ce miki akayi ni na matse bakinta tace zata aure ni?..Ita tagani tace tana so,godemin ma zakiyi sabida temakon yar uwanki da nakeyi ina kulata ask her she wll tell u all dat,idan kuma tace ba haka ba is fine, ni ban damu ba...at any moment zan iya canza raa'yina in auro wata..so u better watch ur tongue stupid..yana kammala fadin hakan yabar wajen a fusace. Dukansu a tsomare suka tsaya suna kallonsa har ya bude motarsa ya shiga ciki ya rufe kofar atake. Urua dake zubda hawaye a idanunta kamar ruwa duk ta kasa motsi Adiaha ta riketa dam dam dan kar ɓarin datakeyi yasaka ta faɗi kasa... Jikin Adiaha yay mugun sanyi da ababen da Ahmed ya kammala fada duk sai taji ta ruɗe akan shi sosai, hawaye ne suka cika a idanunta,Sai taga kamr Faɗar ma ai tsakaninsa da urua ne, toh mai zai kawo maganan gori, cin mutunci da zagin iyayen su aciki?.. Irin tsumammen kukan nan urua takeyi duk ta kasa composing kanta saboda zagin da Ahmed yay musun ya taba mata braim dinta ya kuma mata ciwo aranta bana wasa ba. Cikin sheshkkarta sai cewa take .."me?dumb, illitrate?...Ni dabba..ni bani da tarbiya?... Adiaha na kkrin rikota da sanyin jiki ta tureta ajikinta a mugun zafafe. Jikinta na bari Kamr zatay kuka tace urua pls calm down now..i can assure u dat he dont mean it, ba haka Ahmed yake ba. Am sure is bcos u make him angry..duk wann abun da ya faɗa acikin fushine ba son ranshi ba ne. He is not like dat trust me. Hannu Urua ta daga mata tana hawaye sosai Snn ta dago jajayen idanunta tana kallonta da shi cikin bacin rai har kalman na rarrabewa abakinta tace". "He...he insulted our parents..sister adiaha kina zama da namijin da yake kiran mahaifiyarki jaka,fitsarrayiya?ya kiramu bayi, wahalallu and ure still defending him?yace fa taimakonki yakeyi,to ina soyayyar da kike magana akai anan? Agabana yace miki ure nothing to him,Chaiiiiiiiiiii chaii chaiiii Ahhhhhhhh, i wish i was dead bfr hearing all dis. Adiaha ta lumshe idanunta sosai tanajin maganan na cakkarta har cikin kokon ranta dan yaune karo na farko dataji kamar Ahmed ya wuce limit dinsa da ita. But for god sake meyasa zai fadi irin wayann manyan maganganun akanta da iyayenta..dats too harsh now.. ...ranta taji ya baçi a akaro na farko da Taji aranta kamr Ahmed ya kaita makura. Horn din daya doka mata alaman yana jira yasaka tabude lumsashunidanun nata da suka jiƙe da hawaye acikin sauri. Jikinta bai karayin sanyi ba saida ta juya acan taga yar uwanta urua ta kama hanyar ficewa a harabar wajen tana tafiya kanta akasa tana kuka sosai hattana jan zuciya. Hakan yasa taji takara tunzura hawaye masu yawa sosai suna saukowa daga idanunta. Rai abace tazo gaban motar Ahmed ta tsaya tana diri..."muryan na rawa sosai cikin sautin kuka tace Ahmed u have to come out noww and apologise to my sister. Dagata cikin motar yake kallonta ya kara turmushe ransa kamr bai san tanayi ba..fuskar sa a daure yace: "Get into the car now".. A zafafe tana diri tace bazan shiga ba..bazan shiga ba, sai ka sauka ka bawa sister na hakuri. Ta fada tana kallon urua dake kan tafiya lkcon harta kusa kai gate. Baice mata komi ba kafin nan ta juyo har ya kunna motarsa,mamaki ne ya cikata ganin zai juya ya tafi ya barta awajen, jikinta har na rawa tafara kiran sunanshi a rikice tanabin motar kamar zatay hauka"Ameeeeed Ahaamed?..Ahmed... Ahmed..wait..ina zaka je. Ko kulata baiyi ba yay winding up na glass din motarsa kafin ta kammala harsashen abinda zaiyi har ya jiya kan motarsa yayi waje anan ya barta awajen a tsaye tana hawaye. Duk saita rasa abunda yake mata dadi dan ba'a taɓa mata abun da yaci mata rai kamar na yau ba.. Rawa rawa kawai jikinta yakeyi couple with the embrassment na dumbin mutanen dake ta satar kallonsu.. Kirar wayarsa ta dingayi takirashi yakai sau goma yana kallo amma bai kula ba taji kamr tasa ihu koda zucyarta zai mata sanyi, Gajiya tay ta tattaro kafafunta ta fito bakin gate dan ta nemi abun hawa domin ya kawota gidanta. Daidai lokcin mijin urua yazo kenan da machine dinsa na logistic busines zai dauketa subar wajen Harta hau kan machine din tabi ta sauƙa abunka da dan uwa. a gurguje ta dawota wajen da Adiaha take tsaye lkci duk hanklinta baya jikinta bata hankara Ba taji saukar hannun urua akan kafadarta. Juyowa tay da mamaki suka haɗe ido "duk sai ta rasa haushin Ahmed din zataji, kona urua? Saboda aganinta ma ao urua ma tana da laifi meyasa zata fara gaya masa wann maganan? Ckin yanayin kallon juna urua tace He left u sister Yabarki anan ya tafi..Dat man does'nt love u, ure my sister, it pains me alot ina ganin rayuwarki ahaka..Pls come back home..come with me.. sister adiaha pls karki bishi gidanshi kizo mutafi, ...i am sure iyayenmu zasu yafe miki...pls dont ruin ur life futher with this man. Yanzu ne lokacin daya dace ki barshi kizo muje gida...sister pls.. Lumshe idanunta tay tay tsammmm dan maganganun urua din ya taɓa ta sosai musmmn ma datakeyinsa acikin yanayin saka tausayi da magiya da roko sosai.. Saidai haryanzu bata jin akwai wani dalili da zai sakata ta iya rabuwa da Ahmed...dis may be a set up, tafara tunanin wayasan ma hala aiko uruan akayi tazo ta rabata da shi. Aranta tace babu yadda za'ay ace ita dakanta ta tsallake rayuwa mai kyau irin wanda Ahmed yake gina mata snn ta koma zama a can calabar cikin wahala agaban iyayensu. No matter wat her freedom here is better than living in bondage of porverty.. Haka kawai taji bazata iyaba, tafara girgiza kanta ahankli harta yaface hannun urua ajikin nata, ahnkli ta dubeta, snn tace im sorry sister amma bazan iya binki ko ina ba...Ahmed is my life..ur tricks will not work on me..dama inayin mafarkin cewa wasu suna son su rabani da mijina..im not sure about this....amma sister can u pls let me be? I want to live my life with my husband okay? Inma dan ya zagi su mumy ne ni zanje yanzu na masa magana ai zai bada hakuri, besides kece kika jawo dukkan abunda yay mana yau, ure just too stubborn,u provocked him, ke kinsa shi fushi. I am sorry but i have to go. Kamar kungi hakanan urua ta tsaya tana kallon Adiah harta tari abun hawa ta barta tsaye awajen bata samu kalman da zata mata magana da shi ba acikin tsananin ragwabewar gabobin jiki ta kafe awajen ko motsi bata iyayi. A fannin Ahmed kuwa ba gidansa ya wuce direct ba ganin yamma yafarayi kuma yana son ya kama hanyar lagos komin dare Agaban wani hadadden restaurant yay parking yay oder din pper chicken da fried patotoes snn ya dawo gidan dashi.. Dawowarta kenan bata wani jima ba saigashi nan ya dawo.. A tsakar falonsu ya sameta tana ziriya cikin yanayin damuwa da tashin hankli... sallama yay Suna haɗe ido ya wani daure fuskansa ganin itama fuskanta ba a sake yake ba, shareta yay zai shige ciki kenan tayi sauri ta sha gabansa a borance. Wani irin muguwar kallo ya mata, Hawayen da bata san daga ina suke ba sune suka fara zubowa mata dan babu abunda take tunawa face kalaman da yar uwanta ta dinga fada mata ɗazu... Tsabar ranta ya baçi da ihu da tsawa da bori ta fara masa maganan cikin bacin rai tana cewa.. "wann wani irin walaknci ne haka Ahmed..why wud u insult my parents like dat?..meyasa, meyasa..u dont respect me iyayena ma bazaka darajasu ba? Who are u? See I will not take dat from you,baka isa ba, bazaiyu ba, d fact dat na barosu dan na zo nan na aureka bashine zaisa kayi tunanin bana son su ba...i only married u bcos i loved u..i dont care wht u said about me but u cant disrespect my parents like dat..iyaye na ba abun wasan ka bane, ina son su. I swear to god if u repeat wat u did today saina... Bata ƙarasa kalman ba taji ankwasheta da wasu irin walakantaccun maruka tasss tasss har guda biyu dasuka kaita har kasa jin kanta kawai tayi akan floor tana rolling cikin wani irin azaba. Atake wani irin duhu ya mamaye ta wasu irin stars kawai take gani suna mata yawo yuuuu a saman kanta dan harga Allah batasan lokcin da marin yakaita kasa kamr matacciya ba.. Taɓata dayay da kafafunsa yasaka ta dawo hayyacinta ta farajin muryansa dake fitar da amonsa kamar na mala'ikan mutuwa.. Da wani irin iko da izza yake maganan bai wani daga muryansa sosai ba Yace "ure very stupid you cant speak to me like dat, mutuniyar banza mutuniyar wofi.."da can iyayenkin sunfini ne da har wata yar iskan kanwarki zata tsaya agabana tana gaya min baqar magana akanki kina kallonta bazakice mata komi ba?ko ce miki akayi bansan kimar kaina ba?how dare she insult me by calling me a mad man eyeeee? Hannu ya daga cikin kafa mata wani irin federal warning!! Yace "idan iyayenki suna da daraja awajenki and u feel like kina son su fiye da aurenki kofata abude take ai saiki tattara kayanki kibarmin gidana yanzu..ya lumshe ido yabi ya buɗe snn yace "Ohhh i forgot u have nothing to pack.. So u can move out from here inkinaso..kije cann ki zauna tare da iyayen naki yar iskan yarinya kawai jaka move out from my way joorrr.. A mugun tsorace ta matsa ta bashi waje dan karya tattaka ta, nan ya wuce cikin dakinsa direct tare da bangin kofarsa ya barta akasa nan tanata kuka sosai, ita kanta bata san awowi nawa tay tana sheka kuka awajen ba. Da kyar ta tattara kanta takai daki gabaki daya kuma sai taji batajin dadin jikinta kona minti daya,tana zama sai tafara jin zuciyarta na tashi cikinta na hautsina Karshe amai ta rinƙa kwazawa a bayi ita kadai taci kuka dan batasan yawan mintina nawa tay awajen tana aman ba.. Data kammala da kyar ta samu ta daddafa izuwa room dinta inda ko karasawa tsakiyar daakin batay ba ta faɗi akasa ta suma...wann sauran na niyane nace bari na turo muku, and jiki alhamdullhi am just weak sabida ciwon kai mai tsanani dayake sakani agaba... [6/21, 8:10 PM] SURAYYAHMS: Tunda Adiaha ta faɗi kasa ta suma bata sake yin koda kwakkwaran motsi awajen ba har yamma ya rufa lisss ana neman kiran sallahn isha'i tana kwance ta dukunkune kanta waje guda. Lokacin already Ahmed ya shirya kansa cikin nitsuwa ya bar mata gidan, 7:ckl pm na yamman lkcin yana zaune acikin waiting area na airpot yana jiran time din tashinsu izuwa lagos yay, agogonsa yake ta dubawa yana Allah Allah lokcin tashinsu yay dan duk sanda yay juyi awajen saiya tuno da abunda ya wakana a tsakaninsa shi da Adiaha. Shiru yay cikin nisan tunani dan tabbas aransa yasani sarai abunda yay mata yaudin sam bai kyauta mata ba,saidai kuma har iyanzu acikin ranshi bayajin wani tausayinta, its her fault, dan akan me za'ana tsine ma rayuwarsa akanta itadin wayene, shi yafi sone tasan matsayinta agidanshi tun kafin nan suyi nisa tazo ta fara daukar kanta wata abar a duniya.. Kuma da tasan da cewa shikadai ne yake da ikon yinwata magana agidan sa ita kuma bata da tacewa face tay masa biyayya. Bai damu ba, Even if she is going to leave let her just leave, tun da abokinshi banky yay ta masa dariya akan behvrs dinta yaketa jin kamar zaman takura kawai yakeyi da ita,cos dats not how he wants his wife to be. aransa kullum sai ya dingajin kamar he is not her mate, ajinsu sam baizo kusa bama, yana ganin yafi karfinta takota ina, kmr ma taimakon rayuwarta kawai yakeyi acikin gidan nasa sabida babu wani abu guda daya ajikin Adiaha dayazo daya da ire iren Abubuwan dayake mugun so ajikin ya mace musmmn ma rashin sanin darajar kanta da batayi ba haryanzu.. Yau da ace tadanyi fushi tace mishi zata rabu dashi dayaji dadi aransa sosai da saidai ma ya kara mata kudi dan taje ta daga rayuwarta awani waje har Allah ya kawo mata wani wanda zai sota ahaka yadda take But gosh she still chose to stay, abun ya bashi mamakin yadda wasu matan basu san self worth dinsu ba. Kusan kowani lokaci in ya tunacewa tabar komi nata ne ta biyosa duk sai yaji babu dadi acikin ransa cos the feeling is soo depressing.,ji yake kmr daureshi kawai tay da jijiyar wuyarshi he is traped ya rasa mafita kufcewa.. Inda ace tasan darajar kanta after today da ta rabu dashi iyakacine ya bata kudi da dukan wani abunda zai ishe ta yin rayuwa mai kyau amma ba a matsayin matarsa ba cos he still cant stand her sumtimes shikansa yasan baida kirki most of the times musammn akan abunda baimasa aransa ba. Yana cikin wann raye rayen aransa aka fara summoning dinsu duk passengers na lagos sun fara shiga yana zaune.. Wayarsa ya ciro acikin aljihunsa yanajin kamar yay dialing lambarta sai kuma ya fasa ya kira mai gadin gidansu. Yana daukawa ko amsa gaisuwarsa bai tsayayi ba da yarensu na yoruba yace Abiodun kaje ciki kaje wa matata ta fitar da sauran abincin dana ci a room dina tabaka kaci sabida bazan dawo ba kar abarshi awajen ya rube. A ladabce biodun ya amsa yanamai masa godiya. Bayan sun kammala wayar ya miƙe ya wuce jirgi ya samu wajen zamansa a first class inda ya kama dan baison hayaniya. Biodun bai shiga gidan ba sai can bayan ishai ana neman wajajen karfe takwas, ya samu kofar falon a bude saidai sallama ya dingayi amma baiji motsin kowa ba. Yafi minti 10 haka yana mamakin shirun da aka masa, dama can yaji ana gulman cewa Adiaha yar walakanci ne, toh ga kwadayi na damunsa yasan dai duk abunda oga Ahmed yaci zaiyi dadi so yake ya taɓa dadin abakinsa Shima. "Hello? Is anybody here? Sai shiru, can kawai ya yanki draw ya shiga daga cikin falon abunsa. "Hanty reema?..hanty reema...na oga wey send me oo...hanty. Nan ma yy kmr minti 10 baiji motsin kowa ba. Wani zuciyar nace masa ya hakura ya tafi wani kuma yana bashi strong feeling nacewa akwai wani matsala na daban. Kallon kofar dakinta yay sai kuma ya kalle kofar waje aransa yaji gara kawai ya zabi hanyar waje cos he cant afford to loose his job,dan kowa yasan how sentimental Ahmed can be, karyazo yace masa dan iska ya shiga masa dakin matarsa witout his permission ya koreshi agidan. Agurguje ya juya zai bar wajen sai wata basira ta fado masa yace toh bari ya kirashi ya gaya masa Yana dialing lambarsa yaji shiru alaman yana flight mode, sai kawai ya lalumo lambar Adiahan ya danna,nan danan wayar yafara ringing acikin dakin wanda yasakashi dawowa ciki ta bakin kofartan ya tsaya. "Hanty reema are u sleeping? Mamaki ne ya cikashi karfe 8 ace hartay bacci.. Deciding din yay ya dan leƙa, kirjinshi na bugawa sosai da matsancin tsoron karda aka masa ya tura kofar ahankli acan ya hangota akasa sumammiya har bakinta yay fari alaman bushewa. Sake kofar yay a mugun razane dan shidaukawa ma yay ko mutuwa tayi Jikinshi na rawa ya shigo dakin ya tattabata jin suma tay yasakashi sauke ajiyan zuciya.. Lambobin matayen gidan ya kira har ya gaji babu wacce ta dauka acikinsu, ga kafayat bata nan brother hamzat ma ya tafi porthocourt wajen business yau da safe. A rikice ya fito izuwa sashen anty adizat ya dinga buga mata kofa har sanda ta bude. Da masifa ta tareshi akan damunta dayakeyi Bayan ta gama masife shi nan Yace mata ga fa halin da ya tarda Adiaha aciki tana nemn taimako Kallon sama da kasa tay masa snn tace masa yaje yafadawa nurat tana zuwa snn taja kunnenshi akan karya sake kirar wayarta bare kuma ya buga mata kofa. Hkri ya bata snn ya wuce sashen anty nurat itama the same thing yasha masifa bana wasa ba. Koda ya gaya mata halin da Adiaha take ciki Ita kam Bata wani boye masa ba tace bazata zo ba dan ba zamanta takeyi agidan ba. Ai tana da mota sai motar tata yay figa ya kaita asibiti tunda mijinta baya gida. Nan ma warning tay masa akan karya kara damunta snn ta koreshi Yarasa abunda zaiyi haka nan yazo ya tattareta gata ba kadan ba dake tana da jiki, da kyar ya fito da ita waje snn ya dauki key na motar ta akan table ya tuƙata ya kaita asibiti aka bata gado. Nan da nan aka saka mata ruwa snn aka fara kkrin stabilizing blood pressure dinta sabida condition dinta na mai dauke da juna biyu.. Abiodun ne ya tsaya mata trout the nite sai can da Asubahi data farka snn suka gaisa yace mata zai koma bakin aikinsa kar wani abu yaje faru agidan baisani ba. Godiya tay masa jikinta babu dandanin karfi ga azaban yunwa datakeji kamar zataci babu.. Wann halin data shiga cikin ne yasaka ta ta dinga tunanin rayuwarta banda hawaye masu ban tausayi babu abunda takeyi ita kadai... Duk ta rasa wani irin jarabbiyar so takeyiwa Ahmed haka dahar son yake kin barinta tayi tunani mekyau akan rayuwarta? She want to be mad and upset with him amma duk sai taji ta kasa,. Just Now dat she is awake bata tunanin kowa sai shi, batason taga fuskan kowa a kusa da ita yanzu face shi.. Despite what he did to her shi kawai zuciyrta yake ambata,idanuwanta kuma suke matukar muradin ganinsa adede wann lokcin..why havent he come? Take tambayar kanta rinannun idanuwanta ta zubasu sunamai kallon ta bakin kofa. Fargaba takeji aranta wai Kodai harynzu bai huce bane dahar zai bari mai gadi ya kawota asibiti snn ya kwana yana kulawa da ita. She was feeling really weak and remorseful and confused about ko tay fushi dashi ne ko kartayi? Aranta tace Maybe she was wrong to shout at him dat way.. Maybe is a her fault data bari kanwarta ta zageshi bata kwabeta ba.. Kanta dake mata wani irin ciwo mai tsanani ta dafe tare da fashewa da wani irin kuka danji take kamar inta rasa Ahmed dinta hauka kawai zatayi.. ..dan dana sanin haduwarta da Urua takeyi aranta kmar me,cos dukan wayann abubuwan da suka faru da ita jiya da bazasu faru ba..inta rasa Ahmed dinta a ina kenan zata saka ranta.." kuka take hartana jan shesshka sai can kafin nan wata nurse tazo dubata ta same ta ahaka ta dinga lalllashinta dake yar garinsune har sun dan gane juna. Bata tsaya jin damuwarta ba amma sosai ta lallameta tace mata tana bukatar cin abinci snn likita yana son ganawa da ita bayan haka. Godiya Adiaha tay mata Snn ta kira lambar Mai gadinsun ta landline na gidansu ta gaya masa ababen datake bukata tace ya kawo mata snn ya gayawa father inlaw inta cewa anbata gado a asibiti. Baiyi kasa a gwuwa ba kuwa yaje ya fara aikata dukkan abunda ta faɗa masa. Alaji bello da nauyin jikinshi haka ya fito yana neman su anty Adizat sai samu yay wai duk sunje aiki. Masifa ya dingayi a tsakar gidan yana zage zage musmmn ma da Biodun yace masa ai tun jiyan ma ya sanar dasu halin da ake ciki. Masu aikinsu suna zuwa yasaka akayi ma Adiaha lafiyayyen ppr soup na kaza, aka dafa mata abinci aka hado mata da komi da komi na tea da duk abubuwan datake bukata suka taho asibitin tare dashi.. Tun kwanciyarta anan hawaye take zubarwa tana kirar layin Ahmed amma haryanzu switched off ake gaya mata. Dagata bangarensa kuwa tun isarsa lagos jiya da daddare yake nanike da mahaifyarsa fuskarsa normal tamkar wani abu bai faru a gida ba dan inyana tare da mum dinsa baiyason yana ganinta tana cikin wani yanayin damuwa ko tashin hankli. A victoria island suke zama dan haka har Daki na musammn yake dashi a hadadden gidan nata Da safen daya farka bao fito waje da wuri ba sabida gajiyan da jiya ya kwaso atattre dashi, sai wajajen 10.30am sann ya shirya kansa cikin wasu casuals ya taho wajenta ya gaishe ta suka zauna suka karya atare nan take ce masa baki biyu yau zasuyi expecting shiyasa takeson ya kasance atare da ita dan ya tayata yin wasu abubuwa na sabuwar office dinta ita zataji d shirye shiryen tarban baki. Tace mishi duka yayan Adda maimunatu su biyun ne zasu taho nigeira yau, wato babban yarta Nafisa da kuma dan autan ta sadik. Nafisan duk ta girme su duka dan zatay kusan sa'a da brother hamzat tana da yarta kwalli daya wanda ake kira da suna farida ..a Can kasar U.K take da aure. Sadik kuma zaizo ne daga turkey, Adda maimuna da yasrah kuma zasu taho daga baya. Tun zamansu anan hira kawai suke yanata bata dariya baimasan me duniya take ciki a acan Abuja ba. Duk wani abinci da za'a shirya na tarbansu hajya ta kayayyada wa masu mata aiki. Sai can da suka samu nitsuwa snn ta kira brother hamzat dan taji ya meeting dinsa na jiyan ya kare dan ya kirata jiya da daddare sunsha hira. Shigar kirarta wayarsa ne yay daidai da lokcin da alhaj bello yake ta kkrin neman layinsa awaya don ya sanar da shi condition din da yazo ya tarda Adiaha aciki snn ya gaya masa abunda matayensu sukayi wanda sam bai masa dadi aransa ba. Busy ya dingaji da alaman yana waya ata daya bangaren. Yaja tsaki ya kira brother kazim yana daukawa yafara masifeshi. Sai cewa yake kazim Call ur brothers now now now, kace ma damilare matarsa tana asibiti ya kirani yanzu, what kind of reclessness is dis?.. Hanklin bro kazim ya tashi yace" meyasa sameta"..tsabar masifa da kyar ma yay masa bayani aka hadasu awayr suka gaisa shima yadan kwantar mata da hankli yace mata karta damu yanzu zai nemo mata mijinta haryasaka taji dan dama dama. Bayan ya katse wayar shima nan ya shiga neman layukan Ahmed din saiji yake ana ce masa switched off. Alaji bello kuwa tinda yazo yaga yanayin jikin Adiaha sai yaji duk ta bashi tausayi sabida aman datakeyi yasa bata da karfin jiki tana abu sum sum kamr ruwa ya kwasota ga uban tunanin Ahmed data cusawa ranta bana wasa ba. Tunda ya zauna a dakin mita kawai yakeyi yana dada kirar layin Ahmed "This boy is soo careless Ina zaije yabar matarsa in dis condition wazai kula mashi da ita..?mtsww...sai ya dube Adiahan da fuskar tausayi sosai, cikin lallabata yace sorry my dear u will be fine, eat ur food okay?...im here for u my dear, get better soon _e pele_ . Haka ya dinga lallashinta tamkr shiya haifeta harta samu ta saka wani abu mai nauyi acikinta tadan fara jin dama dama. "Duk abunda kike son ci just tell me yanzu zansaka akawo miki kinji? Gyada masa kai tay cikin ladabi da sanyin murya tace yes daddy" after sum minutes sai ya kalleta da fuskan damuwa sosai yace toh menene zaki ci Talk to me my doter i dont like the way ure looking. Acikin damuwa yake mata maganan sosai. Intace ta koshi sai yay ta mata masifa yana ce mata bazata warke akan lkci ba inbataci abinci ba a Irin salon dai stratergy na iyayen nan ahaka harya ja ra'ayinta ta gaya masa cewa tana son taci tuwon pouded yam da stew da dried fish. Hakanan yasaka biodun ya aika gida akaje aka fara shirya matashi acikin gaggawa. Sai lallaminta yake yana kwantar mata da hankli dan sosai yakejin tausayin Adiaha har acikin ransa tun lkcin dayaji cewa ta rabu da kowa nata akan dansa. Later later likita ya kirata zuwa office dinsa father inlw din nata ne ya biyota yana tsaye daga bakin kofar yanajin su ta ciki.. Nan likita yay mata bayani akan cewa tana dauke da juna biyu na wata daya da kwana shida, snn yay mata faɗa sosai akan tana kwantar da hanklinta sabida akwai barazanar hawan jini agareta wanda acewarsa zai iya zubar mata da cikin snn ta rage yawace yawace ta samu isashen hutu ta dena aikin gida sosai har yay suggesting mata cewa ta samu mai tayata aiki for now. Duk alaji bello yanajin abunda likita yakecewa jikinshi har rawa yake tsabar murna ya kasa zama sai yaji murnan samun jikan ya lullubesa sosai dan rabonsa dayaji kanshi acikin farinciki irin hakan har ya mance. Tana fitowa daga wajen likitan ya tarbeta da murna da fara'a, duk damuwarta sai da ya kawar mata gabaki daya dankuwa bakaramin zumudi alaji bello ya shiga nuna mata ba, tasha addu'oi kamar me, hakanan ya dinga showering dinta da kalamai masu tsananin saka kwanciyar hankli da sakata jin dadi. He stated treating her like a queen baison wani abu ya dameta. Komi tace tana so sai taga yasaka ana mata shi da barin jiki. Har ma'aikatan asibitin suna mata murna suna ce mata she is soo lucky to have a father like him dan kowa anan ya dauka mahaifinta ne na asali.. Hawaye kawai ta dingayi aboye tanayi tana murmushi tsabar farincikin daya ke sakata aciki dan har waka ya rera mata yasata dariya sosai hartana shidewa. She wonder why Ahmed is nothing like his father and mother, suna da mutunci da hankli...but dansu Ahmed ,he is just arrogant and egoistic duk dama bata da wani abunda take so a duniya face shi. Dagata dayan bangaren kuwa Brother hamzat da AHMED da hajya khadijatu suna ta shakar hirarsu awaya, hira yay bala'in dadi almost 1gud hour basu gaji ba, har brother kazim yay ta neman su yanajin busy har ya gaji ya hakura dan dama muhimin meeting ne ke agabansa alkcin Bayan sun kammala wayar Ahmed ya je dakinsa yay wanka ya sauya kaya baiko kula da ya kunna wayarsa ba kawai yana kammalawa ya wuce wajen aikin da zaitaya mum dinsa a sabon office dinta dake mainland dan daga wajen ne zaije ya dauko sadik a airpot, ita kuma adda nafisar tasu zata iso ne da wuri probably kafin ya dawo ma sun isa gida. alhj bello ne kawai atare da Adiaha a asibiti har yamma yana tare da ita sai can sann ya kyaleta ya koma gida yabarta ita daya akan zai aiko da sauran matayen gidan suzo dan kar abarta ita daya. Godiya ta dinga masa, dan sosai taga kkrinsa. Bayan fitarsa babu wanda yake debe mata kewa face nurse din nan yar garinsu dake sundan san juna. Tun da suka zauna sai kkrin tambayarta inda mijinta yake takeyi amma hakanan Adiaha take shashantar da magana dan batasan me zatace mata ba. Damuwar rashin jin shi awayan ma duk saiyabi ya isheta duk hanklinta baiya jikinta sosai itadai. 5.30 pm jirginsu sadik ya sauko already Ahmed yana airpot din yana jiran sa, within 10 min aka kammala clearing dinsa ya fito ya saka hadadden suit ajikinshi fari da baki dtyi masa kyau sosai. Duk dadewar da sukayi basuga junansu ido da ido ba bai saka sun kasa gane kansu ba, yanayin su iri dayane dan kana ganinsu zakasan yan uwan juna ne. Da fara'a akan fuskarsu suka tarbe juna Kafin nan Ahmed ya taya shi jan kayansa izuwa mota suka zuba a both atare suka kamo hanyar gida. Hirar yaushe da rabo suka dingayi acikin motar kamar wanda suka shekara dari basu ga junansu ba. Tun Ahnya sadik yake tsokanansa yana cemasa làllai aure ya karbe sa, Baice masa komi akan hakan ba saidai yay murmushi yace masa kaima ai kwanan nn zaka shiga daga ciki zaka taɓa kaji..sigar raha sadik yace masa hmmm aure na ai bakamar naku bane na masoya nifa hadani da yarinyar za'ayi banma san ya halayyarta yake ba.. Allah yasaka dai ta iya soyayya.. Ahmed ya dubesa yana kyabe baki yace "Kai kuma dan son Soyayya ko? Yace "Eh mana! Wazaiki love?..ya jingina kansa, ahankli yace" Mehn.., im sure u love ur wife and she loves u back inhar na samu haka shikenan. Ahmed yace Allah ko? hmm, abar dai kaza cikin gashin ta kawai, just pray about it, Allah yasa hadin mumy ya zame maka alheri tinda harka amince..Dan Mudin ma da mukayi dakanmu sumtimes we wish we were single.. "wani irin kallo yay masa alaman bai fahimce inda ya dosa ba,sai kuma yaga ya waske "wai meyasa mummy tace sai daga baya zata zo ne? aida duk kunzo yau atare kunhuta, kaga zuwa wknds sai aje katsina afara shirin hidima. Sadik yace hmm kaima kasan kwainanen mata ai ace for good one month wai haryau basu kammala tattare tattaren su ba, Yaushe ma mumy ta kammala bankwana da mutanenta bare ma azo kan yasrah? Kasan sun balain sabawa da zaman turkey din nan, Hmm Allah yasa ma dai jibin su iso dan ba abun mamaki bane suce maka sai a wknds din Ahmd ya taɓe baki Allah dai ya kawosu lapya. But i called ur line dazu kafin na taso akace min switch off. Kanshi ya dan dafe yeah Nakashe wayarne dan bana son distraction in nazo wajen mumy... Sadik yay murmushi yace toh mumys boy..kodai kana gujewa clients ansan likitoci irinku da walakanci.. Dariya Ahmed yay yace shkann kuma bamu da rayuwa saina mutane ko Sadik yace ni bance ba anyways kuna kkri ai to ya madam take. Batare da ya kallesa ba yace tana lpiya,. Yace good, sai munje Abuja zanganta i ques cikin rashin son a zurfafa hirar yace Yeah of cous.. Daga nan suka canza topic ya dawo na hidima Hirar da sukeyi kenan har suka iso gidan, mai gadi ne ya bude musu gate suna sauka masu aikin gida suka hau tattara manyan trolleys din sadik snn aka shigo masa da shi cikin gidan. Daga waje suka tsaya suna kan karasa tadinsu sai ga farida nan ta fito da gudu zatazo oyoyo ma uncle Sadik dinta, ta sharo kwana kenan sai caraf suka haɗe ido da Ahemd wani muguwar kallon daya bita dashi yasaka taci tuntube ta fadi kasa taci da baki. Atare suka dago suna kallonta, sadik ya kamo hanya yanamai cewa subhanallah da niyyar zai dagota, wani tsawar da Ahmed ya daka mata dagacan ya sata tay tsayuwar bazata tun bata shirya ma hakan ba. Bari tafarayi ganin yadda ya harde ransa baima santa ba amma haka ya balbale ta da masifa. Yana harararta yace "kina haukane? Katuwa dake kina mana guje guje acikin gida ba dolene ki fadi ba...Cmn, go back inside!! Da katon kanki awajen..get out joor. A tsorace ta juya da gudu tabar wajen sai ganinta su hajya sukayi ta shige ciki da gudu jikinta na rawa tana rabza kuka.... Hajy khadijatu tace "ikon Allah farida, farida.. daga zuwa tarban sadik sai kuka Ita da wayene haka. Anty nafisan na zauna tana cin abinci batace uffan ba dan tasan yar tata da rigima shiyasa batashan bakin ta ko kadan. Hajiya Tana cikin maganan sai gasunan sun shigo cikin wajen. Da nitsuyayar sallama abakinsu suka shigo cikin falon duk suka amsa musu sadik yazo da sauri ya rungume hajya khadijatu itama ta kankamesa tana shafa kansa cikin nuna masa tsantsar alfaharinta dashi. Dan Albarka Dan Albarka ure welcome back my son our latest ango in town.. yafara dariya a kunyace yana cewa haba mumy abar wann maganan kawai. A nitse ya gaisheta ta amsa shi tanamai tambayarsa lapyarsa. Lokcin Ahmed ya zauna suka fara gaisawa da Adda nafisa, tace hmm Ahmed kenan bakada kirki wallh...mummy ki tambaye shi sau nawa ya taba kirana a rayuwarsa sai kace ni ba yar uwansa ba? Ahmed ya rasa amsar da zai bata sai sosa keyarsa yakei Sadik ne Yace haba Adda nafi bakiji ance miki likitoci basu da lokcin kowa ba Yace exctly ashe ka gane Dariya suka fashe dashi su biyun.. Adda nafi ta rike haba babu shakka Ali yaga ali ai, bayana kiranka awaya ba ai dole ne kayi defending dinsa. Doctor my foot...to me he is still my younger brother. Hjy khadijatu tace ki kyalesu kawai yata, yanzun nan zanyi maganinsu, nace acikin ku wayene ya taɓa min jikata ne take ta kuka...? Ahmed ya nuna sadik shima sadik din ya nuna Ahmed.. Tace kun raina makanku hankli.... Mumy guje guje takeyi a tsakar gidan shine sai ta faɗi Ahmed yay mata fada. Tace Aidama nasani sarai Ahmed ne, inbashi ba wazai saka yarinya kuka ana zaune kalau. Baice komi ba aka cigaba da hira, har suka bar wajen tare da Ahmed din,nan sadik yaje room dinsa yay wanka ya sauya kaya kafin nan ya dan warware gajiyan dake jikinsa.. Ahmed kuwa aikinsa kawai yakeyi a computersa bai neme kowa ba dan so yake ya koma Abujan amma sai bayan hjya maimunatu sun iso lagos ya hadu dasu.. Around irin bayan ishai din nan suka sauko suka ci abinci tare da family ..tsoron Ahmed duk ya cikawa farida ciki sai ta dawo shiru shiru, ko kallonta baiyayi bare ya dame sa, itama din yarinya ce sharr wanda bambamcinta da yasran baifi shekaru da kuma yanayin fatar jikinsu ba. Yasra ta girme farida da kusan 3years amma dake tana da girman jiki bazaka yi saurin fahimtar hakan ba,snn ita ba fara sol bace saidai ace da ita wankan tarwada. Tsabar yadda Ahmed ya daure fuska kusan a tsorace faridan ta gaishe sa akan dinning din anan ne ma yake sanin cewa ita yar adda nafisa ne. Allah Allah take Ahmed ya barsu da uncle dinta sadik domin tay masa tambayoyi akansa amma hakan baiyu ba, tsoronsa take ji tun da ya daka mata tsawa kuma ta lura kamr shi sam baison sakewa bane bakamar uncle sadik din nasu. A fannin alaji bello kuwa He was soo happy harya kira yan uwansa ya gaya musu cewa he is going to be a grand pa once again.. Su anty moju basu wani kulashi ba dan aransu gani suke kamar indai abu yakama daga bangaren hajiya khadijatu ne yafiye nuna zumudinsa a fili Tun zuwansa wajen sai tambayarsa inda kafaya take suke tare da masa habaici mai zafi akan tafiyar da hjy khadijatu tay ta barsa anan Abuja acewar anty mojushola ai da shi dan halak ne da saketa zaiyi kawai ya huta ma ransa. Maganganunsun yana masa ciwo amma haka ya sharesu ya taho gida Har ya iso yana kan neman layikan yaransan dis time around bai samu ko daya acikinsu ba haryanzu wayar Ahmed akashe, Brother kazim yana meeting snn brthr hamzat is no longer reachable kuma ya matsu yanason koma yayane sudai gayama Ahmd halin da matarsa take ciki. gajiyar jigilan asibiti duk ya nakasa shi amma Duk da haka bashine ya hanasa sauke buhun barkonon masifa wa su anty adizat daya koma gidansa ba, gashi yau duk basu dawo gidan da wuri ba amma masifarsa ne yasaka suka kasa samun nitsuwa haka duk suka wuce asibiti duba adiaha badon ransu ya so ba. Wajajen bayan magrib sukaje suka samu daidai ana kara jona mata ruwa Banda gulma da kananan magana babu abunda sukeyi agaban nurse din A tsatsaye ma suka gaishe da Adiaha da jiki Dan already har sunji labarin cewa cikine da ita shiyasa aka bata bedrest akan gobe da yamma za'a sallameta, ko wani cikaken minti shabiyar basuyi mata ba suka kama gabansu suka dawo gida. Adiaha was feeling lonely ita kadai a asibitin duk ta rasa wanda zata kira awaya abun duniya duk yabi ya isheta bai ishi Allah ba. She cant even call grand ma now saboda kunya datakeji dan saida ta gaya mata cewa irin haka zaizo ya faru atsakaninta da Ahmed, but she neva believed her.. Zaman kadaici tay har izuwa karfe 12 biyu na dare, ba mai tayata hira bamai jin damuwarta, she tot of calling hajiya khadijatu many times sai kuma tafara tunanin kartaje tay subutar baki ta fadi wani abun da zai jawo mata wani sabuwar fitinnan da zai rabata da mijinta na har abada. sai can kafin nan nurse din nan tazo duba ruwan da aka saka mata koya kare ta canja mata ta samu Adiaha ta kife kanta cikin nisan tunani rike da waya hannunta alaman jiran kiransa takeyi haryanzu Harsanda nurse din nan ta dafata kafin nan ta firgita ta dago kai suka hade ido,murmushi nurse din ta sakar mata fuska ba yabo ba fallasa tace "sister are u okay? Cikin sauke ajiyan zuciya Adiaha tace "yes".. Batace mata komi ba ta kammala gyara mata abubuwanta, snn ta gwada mata jininta again bayanta gama..ta dubeta tana murmushi snn tace If u dont mind can i seat with u for a bit. Adiaha Tace yes sure. Nurse ta nata kallon tsaf snn tace "I can see ure lonely babu wanda zaina kwana kusa dake ko, I bet wayancan matan ma amma ba yan uwanki bane am i right..? Formally Adiaha tace yes, ba yan uwana bane ,matayen older brothers din mijina ne dukansu. Nurse din tace ohhhhh No wonder..i dont want to interfer in ur personal life amma yakamata kina kwantar da hanklinki kidena yawan tunani kar jininki ya dinga hawa cos ure going to become a mother now.. Furta mata hakan da nurse din tay yasaka Adiaha yin blushing sosai... Tace yawwa ko kefa, Ur baby dont derserv all this distubed face ure putting..kulawa dakanki yakamata kiyi ynzu... ...kowa yana da family issure but dont let it affect ur child pls. Adiaha ta gyada kanta ahnkli snn tace yes ure right, thnk u nurse. Tay murmushi har kamar zata tafi sai ta dawo tace "zan iya miki wata tambaya ? Adiaha ta kalleta tare da mata alaman eh.. Nurse tace "what about ur husband, i mean is ur husband not around?naga har yanzu bai zo ba Kinga likiya ma yace yana son yaganshi..is important for him to come.. Adiaha bata iya amsa wa ba kawai ta gyada mata kai..dan shiru tay snn ahankli cikin sanyin murya tace "am not sure he is aware am sick ko ina nan asibiti, wayarshi akashe yake tuntuni im just worried about him bansan ina yaje ba last time i saw him was yestadey night.. Muryanta ya fara rawa kamr zatay kuka tace he dint call me, gashi har wani dare yayi..ina fatan yana lafiya wereva he is. Acikin yanayin tausaya sosao nurse di tace "ayyya", it is we with u, No wonder naga kin saka kanki a damuwa..dont worry erhhh, he wll be here soon. Besides Who wundt be here for his first baby? Naga yadda father inlw nake yake rawa dazu, he sound very happy with ur prgncy, lam sure famlyn ki suna sonki, ur husband too must have love u very much..gobe hala shikuma zaizo mana da owambe dancers...i love happy couples..wow, ure soo lucky my dear.. Hawayen bazata daya saukoma Adiahar yuuuu yana zubowa kmr an kunnasa shi yasaka nurse din dagowa cikin mamaki tana kallonta.... [6/22, 6:36 PM] SURAYYAHMS: Bakinta ta toshe adan tsarge Tanamai cewa "opps, did i say sumting wrong? Adiaha tana share hawayenta tace "no..its okay, jiki a mugun sanyaye nurse din tace pls am sorry i don't mean to make u upset.."Adiaha ta share hawayenta cikin girgiza kai tace trust me bakimin komi ba.."a dan dame nurse tace but why are u cryn now nifa na zauna anan ne dan naga ure lonely kuma jininki yana yawan hawa inkina zama ke kadai cikin tunani..but if my staying here zai zama kuskure gara na tafi .. No haba, nurse pls dont say dat..wallh ba dan ke bane nake hawaye nurse Tace to akan menene dear remember i am woman just like u, and also from ur tribe zaki iya gaya mini damuwarki..if ure okay with that. Shiru Adiaha tay sai can sann ta dago ta kalle nurse din snn tace mata "When u talk about happy couples,happy marriage its just make me sooo emotional,.tafada muryanta a mugun sanyaye. Nurse ta dubeta a mamaknce tace why? is ur husband no more? Adiaha tace GOD forbid.. Nurse tace Okay i am sorry..but menene matsalar? Cikin sauke ajiyan zuciya tace its just funny how ppl usually think dat my marriage is perfect, kema atunaninki mijina zaizo nan yana rawa akaina ko?wani Hmm taja snn tace"i am soo scared bansan ma ko zaizo ba. A mamakance nurse din tace "why, meyasa bazaizo ba bayan kina da cikinsa,What do u mean by ure scared, ko ba cikinshi bane ajikinki? Hawayene yafara saukowa daga idanunta sosai cikin girgiza mata kai tace "nashi ne,. "i just dont knw what is happening to us Amma nasan yana fushi sosai dani,we had a fight,a big fight..data fadi hakan saita rushe da kukan sosai tuna dikkan abunda ya faru jiyan dataji tanayi aynzu. Rarrashinta nurse din ta shigayi tana mai sassaita da kalamai masu sanyi har kukan ya dan tsagaita cikin sheshka, muryanta a tausashe nurse din takece mata is normal for couples to fight, ai wann ba wani abu bane, meyasa kike damun kanki dayawa haka ehh, bayan kinsn ko atsakanin harshe da hakuri ma ana samun saɓani bare kuma mutum maicike da kuskure?... Adiaha tace matsalar shine bansan ko nine da kuskure ko shine yay min kuskure ba.U said ure a woman u can also feel my pain abunda ya faru shine...yar uwata ce tazo ta zage shi, but then he overeacted and insulted her back, ya hada harda iyayena fa yana zagi..and when i talk to him about it ,...bata karasa ba ta fashe da kuka sosai tuna irin gorin dayay mata harda ce mata she have nothing to pack in zata bar masa gidansa. Jikin nurse din yay sanyi sosai tace "Did he hit u? Adiaha ta dago jajayen idanunta ta kalleta bata iya cewa komi ba saima Kara sautin kukan datay wanda hakan ne yasaka nurse din ta fahimceta sosai"Hakuri ta fara bata tana rarrashinta,and she felt much relieve,dataji anrungumeta haka ana mata magana da yaren su,she felt much more at home and secured.. Take zuciyarta yay sanyi tafara gayama nurse din complains dinta suka dawo hirar da yare sabid adare yay wajen yay shiru basason ji mesuke cewa. cewa take batasan metayi da zafi da mijinta yake yawan jin fushi da tsananin haushinta ba Tace baya fahimtar ta,bayan duk wani Abu na hakkin aure da kulawa tana masa harda ƙari. Tace "ina cikin rudani mai yawa, sabida bansan matsalarsa bane ko daga wajena ne, cos my parents have cursed me severally tunda na barsu na aureshi,babana yace i wll neva be happy in my marriage, sunce sai an yaudareni nima..alots of oda bad things sun gaya min, snn kwanan nan sai inata mafarki akan anason arabani dashi, just recntly sai gashi na hadu da sister na and now my husband is upset with me, and he is nowher to be found, am tired ni bansan mezanyi ba. Rarrashinta nurse din ta dingayi tana lallabta har tay shiru snn suka fara magana ta fahimta.. Nan har take bata labarin yanayin zamansu da su anty Adizat wanda aganinta shiyasa bazasu kulada ita ba. She gave her a brief history of her sitiuation din gidansu Ahmed sabida nurse din tace mata zata taimaka mata akan matsalarta.. Sai wajajen karfe 1.30 saura na daren kafin nan nurse din ta tursasa akan tayi bacci cewarta zuwa gobe da safe zatazo ta dauketa suje wani wajen da za'a iya warware mata matsalar ta. Karfin gwiwar data bawa Adiaha akan cewa matsalar ta yazo karshe kenan daga goben shiyasaka har ta iya runtsawa... _Turkey:Birnin istanbul_ K'aran Alarm ne ya cika dakin gaba daya, kwance take tana baccinta peacefully har sai da ƙaran ya kusa katsewa tukunna taja tsaki,ta Janyo wayar da kafarta, ko kallon fuskar wayar bata yi ba ta saka hannunta takatse karan tukunna ta maida wayan, duk abin nan da tayi bata bude ido ba, sai da ta mike ta zauna daga bakin gadon tukunna ta bude idonta a hankali wayar ta sake dauka taga alarm din 7:01, tafi minti biyar a zaune daga bisani ta mike tana fadin "mutum da kanshi zai saka abinda zai dameshi da ihu, gashinta ta tattare ta hade su waje daya, snn ta isa inda hadaddun bathrobe dinta ke rataye ta cire kayan baccin dake jikinta ta saka bathrobe din ta shige toilet, sai da tayi brush tukunna tayi wanka snn ta fito jikin ta ya dauka da wani irin qamshin sabulan wanka gaban mirror ta zauna bayan ta fito daga wanka ta shafe duk jikinta da mai,ta fesa body spray tukunna ta je saka kaya, closet dinta ta bude ta ciro wata maroon abaya mai Babban hannu da adon gold daga jiki, sai da ta saka kayanta tukunna tayi inda jakunkunanta ke rataye ta jawo daya daga ciki ta zuba tarkacenta a ciki sannan ta yafa gyalen abayar a kanta sannan taje ta saka flat shoe din amina muaddi shima gold. har ta fita ta tuna da key in mota da wayarta nan ta koma cikin hanzari ta dauko lokacin 8:00am daidai. kasa ta sauƙo lkcin babu kowa a gidan ko ina yay shiru,tasan yay sadik dai ya wuce nigeria tun jiya Aunty nafisa da farida ma hala tun jiya suka isa. mummy kuma maybe tanakan bacci,nn ta nufi dinning area,sai da ta bubbude duk kwanun dake dinning din tukunna ta dauki dauki sandwich a cikin wani transparent bowl da cup ta tsiyayi fresh mango juice a juice dispenser, har ta zauna zata fara ci taga time zai kure mata maza ta mike ta yi hanyan waje dashi a hannu. sai da ta taje dab bakin kofa zata fita Taji muryan hajiya maimunatu daga can saman matakala tana ce mata "ke Yasra, Gabanta ne ya fadi tana juyowa suka hade ido taganta sanye da kayanta tsaf itama, hararta tay tace "kin kyauta zaki fice batare da sanni na ba ko?oya come back here, wai ina zakije ne, kuma ma cin abinci a waje ko bana sha fada miki banason hakan sabida babu kyau ba, shine kika wani dauki sandwich a hannu kamar wacce ta roko toh yayi miki kyau." Shiru yasrah tayi sai da hjya ta gama maganan da takeyi tukunna ta kalleta da shgwaba akan fuskanta ta dubo tana k'arasowa cikin parlourn da tausashiyar muryanta mai sanyi tace "mumy ashe har kin farka nifa banma San kin tashi ba, a ladabce sosai tace "Ina kwana" ta sake maimaitawa bayanta karaso kusa da ita. Da lpya ta amsa mata snn tace "ina zakije bayan nagaya maki flight dinmu is by 10:30am..har yaushe kika dawo daga yawon mukaje airpot..ina da meeting a Abuja yau da yamma bana fada miki ba? Ta makale wuya tana bata cute face, mumy Dan nan din ma dazanje? Kefa kikace su farida har sun isa can, dan Chocolate din ma da zan kara siya mana shine bazaki barni ba? ...fuskanta data shagwabar hajy takama lovingly ta ja .."kedai ba a rabaki da jaraba yasra, Meye kuma cokalate? Kinsayi cokolates din nan fa gari guda,rabin jakanki duk sune,nagama duk sai yay muku yawa acan din,gaki da shegen son ciwon ciki, inma bai isheku ba l akwai a nigeria tunda ma Abuja zamu fara sauƙa ai saiki siya acan..yawo acikin turkey dai haryau bai isheki ba. Kwanciya tay ajikinta cikin yanayin sakalci snn "mumy pls, nide na nan nake so, ai na nan dinma duk yafi na Abujan dadi ...tace ke duk abu dayane..ince dai baki mance komi naki anan ba ko? Tace yes mumy, komi na tattara. Toh naji bari naje na duba nagani.. ta tashi zata wuce sama, yasra ta riko hannunta tanamai makale murya, snn tace "mumy inje din? Hjy tace Kai, yaaa subhanallhi,to shikenan bari driver yakaiki nasan in shine yanzun zaku dawo.. ..Inkuma bashi kike so ba to babu inda zakije, bani ma key din motar. Mika mata tayi, snn aka hadata da driver aka basu 30 minutes na shoping. Dan daga nan airpot zasu wuce su dawo nigeria. Kafin nan jiya acikin dare kafayat ta fara aikata abunda yakaita garin lafiya wajen kawar mamanta anty rakiya.. She want to be rich by all means posble agidan jimada, along with her oder plans of dealing with Adiaha dan sosai ta kular da ita kwana biyun nan.. Tun zuwanta lafiya suke cikin jeji suna kwana ana secrifices na dabbobi domin ayi appeasing goddess sabida duk wani asirin da suka kulla game da mission dinsu yay tasiri. Mahaifyarta hjy fatihat ce ta turota nan ita ta tsaya a Abuja dan kar ayi suspecting nasu idan wani abu yazo yana faruwa. Washe gari sassafe Dauke da white hair towel Ahmed ya Fito daga bathrum yana goge black and silky smooth hair dinsa xtrmely gently daga ganinsa kaga shigen mutum mai mugun son jiki... Bayan nn agaban mirror ya zauna ya shafe duk jikinsa da mai ya fesa body spray tukunna ya je closet ya saka kayansa sai da ya saka kayan snn ya dau wayarsa ya kunna inda yaga shigowar sakonni babu adadi. Zama yay abakin gadonsa da mamakin ganin yawan sakon ciki harda na mahaifinsa. Kkrin budewa yakeyi saiga kirar brother hamzat ya shigo.. Daukawa yay kai tsaye yarusana kai kasa cikin girmamawa kamar wanda yake gabansa yana kallonsa ya gaishesa, nan yake gaya masa cewa shima ya dawo Abujan jiya da dare amma Ga abunda yazo ya tarar ana bukatar ganinsa cikin gaggawa. Ahmed yana sauƙe wayar a kunnenshi ya shafe kan fuskarsa da duka tafukan hannunsa jin wani irin kakkarfan baqon yanayin mai matukar saka farinciki ya mamayesa lokci guda. He was snaped out of reality tareda kalman cewa He is going to be a father wanda hakan ne kawai yaketa famar memetuwa acikin kwakwalnsa yanajin kansa daban. Bugawa zuciyarsa tahau yi da sauri da sauri yanajin wani irin kakkarfan sabuwar yanayin murna na cakuda masa ruwan cikinshi with lots of emotional rush with anxiety nashan mamakin jin wann news din sosai. Bai taba tunanin haihuwa aransa ba sabida haryay aure baijin son auren aransa kawai yayi ne dan dole..,but being a father is indeed another achievement dat he cant ignore, shiyasa abun yazo masa daban yafarajin wani sabon obsession da hakan yana mamayesa, Hamdala yay jin duk jikinshi na rawa ya kasayin komi a nitse nan danan ya tashi ya hau shirin komawa Abujan idanunsa a rife. Shiri yake kamar na wanda inya isa abujan dan nasa zai gani direct Sama sama yaje ya sama suka gaisa da mum dinsa ya gaya mata abunda akeciki, tana son tabiyosa itama dan tazo ta duba jikin Adiahan amma hakanan ya hanata duba da yaune hajiya maimunanatu zasu dawo gaba daya, Adan aggauce sukayi sallama ya nufi airpot yaje yay booking flight but due to weather conditions aketa shifting musu lokacin tashin jirgin. zaman da yay yana jiran lkcin ne ya jefashi cikin tunanin yadda zaije ya fara lallabata duba da yanayin da suka rabu cikin saɓani. Duk dama yasan bai kyauta ba amma bai wan damu ko ya daga hanklinsa ba sabida yasani sarai zata yafeshi koda bai neme hakan daga gareta ba.. Besides bata da wani mafita sai shi dolene ma kawai tayi hakri da shi.. Ata fannin Adiaha kuwa tun asubahi ta farka jin karfin jikinta ya dan dawo Wanka tayi ta hado harda alwala,sallan ma a sama sama takeyinshi duk tunanin inda Ahmed yake ya mamaye mata zuciya, Izuwa yanzu Tay regrting haduwarta da urua harta gaji, bayan ta idar ko addua batayiba ta jawo wayarta tafara neman layinsa amma still bataji an bude anan ta shimfida akan dadduman tana ta hawaye sosai. Acikin wann condition din har nurse din nan ta zagayo domin dubata ta sameta, akanta ta tsaya tana mamakin yadda ta cusa tunanin mijinta aranta tanamai kyabe baki.. agogon ta ta duba ganin karfe 6 na safiya ne kacal, daman ta kammala night duty ne zata tafi gida kafin yan safe su zo suma. Tafi minti biyar tana kallon Adiaha batare da ta sani ba,gyaran muryan datayine ya dan dawo da ita hayyacinta,suna haɗe idanunsu waje guda Adiaha tay saurin goge hawayenta suka fara gaisawa.. Da fuskan tausayi nurse din ta zauna kusa da ita cikin mata fada akan yawan kukan datakeyi bayan likita yay mata gargadi akan ta dena daga hanklinta sabida kar hawan jini ya kamata Adiaha tay shiru batace mata komi ba, cos all she care about is to have Ahmed back to her,bayan nan nurse tace mata ta share hawayenta inhar ta shirya tanada kudi a hannunta kawai tazo suje ynzun nan a nema mata mafita a magance mata matsalarta a inda tace mata zata kaita jiya, tace mata zasuje ne sudawo yanzun nan dan ba dadewa zasuyi ba. Adiaha tana kokonto aranta amma hakanan nurse din nan ta cinye ta baki..tafara cusa mata ra'ayin ko hala dagsken yimata akeyi kmr yadda itama take zargin ana son rabata da mijinta. Sosai ta lura kamr Adiaha irin matayen nan ne da suke cusa mutuwar son mijinsu aransu so kome za'a fada musu akansa bazata dauka ba. Kowani maganan hankli nurse din ta kawo mata zakaga adiaha tana kkrin bashi kariya dan batasan aga aibunsa ko kadan . Hakanan ta shirya tabi bayan nurse din a motarta suka dau hanya zuwa wani gida acikin anguwa. Gidan na da mugun nisa dan tun ficewarsu 6.30 basuda isa gidan ba sai wajajen 8 saura na safiya. A wani daki aka ajesu suna jiran layi tare da sauran mataye da suke neman temakon suma nn nurse din taje ta kawo ma Adiaha zazzfar ruwan tea mai madara da 2 slice of bread dan sabida kartana jin jiri jiri sosai. Awajen Adiaha take jin differnnt stories na matsalolin mata da aka warware musu anan din. Wasu shigen irin nata bbu zaman lpya tsakanin su da miji,wasu kuma masu mazaje masu neman mata ne, da cases din mother inlaws duk matayen dake zauna awajen sunata shewa cikin bada labarin yadda aikin matan yake tafiya dakyau wanda shiya karawa Adiaha wani irin karfin gwiwa acikin zuciyarta After some minutes akazo aka kirata ciki ita da nurse albarkacin karamin cikin da akace musu tana dauke da dashi. Suna shiga dakin Adiaha taga wata tsohuwar mace murdaddiya na zaune turus akan tabarman da akayishi da buhu da farantin kasa da kokon tsafi agabanta da wani irin tsohon kasko acan gefe yana ci da wani abu kamar hayaki. Dandanin dariya matar batayi bare kuma ta amsa gaisuwarsu. Suna zama nurse din tahau mata magana da murya kasa kasa, inda tace mata ta ciro wani abu ta zuba a kokon sabida matar taji karfin gwiwar duba mata lamarinta, nan da nan Adiaha ta zare dubu biyar daga purse dinta data riko,Allah yasaka duk tasaka an kawo matasu jiya da batasan ya zatayi ba..tana droping kudin acikin kwaryan tsohuwar Matar ta dubesu nan danan ta kuma sake musu fuska atake ta fara amsa maganansu acikin fara'a. Adiaha zatay bayani cikin tsareta matar tace mata tasan komi akanta. Nan tafara tsakura mata yadda akayi ta rabu da iyayenta da duk tsinuwa da sukayi akanta,da walakncin datazo tasha a gidan miji a farkon zuwa,na ukun sai ta kawo mata maganan caccar bakinsu da kafaya, duk sama sama ta gaggaya mata ba dalla dalla ba. Banda hadiyan yawu babu abinda Adiaha take jin matar tasan kusan komi akanta tsoron duk saiya kamata Nan tay yan buge bugenta tay wasu camfe camfe snn ta dago da wani irin zaburarren kallo tana duban fuskr Adiaha. Tayi kusan minti biyar tana mata wani irin kallon da baida fassara tanayi tana karkada kanta tare da kyabe bakinta. Cikin Adiaha ya duri ruwa tafarajin kamr cikinta na tsurewa tsabar fargaban abunda zataji. Ajiyar zuciya matar tay snn tace mata babu wani matsalar atsakaninta da mijinta, wai iyayen ta ne suke hanata zaman lapiya shiyasa Ahmed din yake behaving haka da ita. Bokanyar tace mata iyayenta suna son su wargaza aurenta ne sabida ta dawo musu da kafarta tazo ta rokesu. Jikin Adiaha yafara bari dan tasha mamki dataji ance wai iyayenta ne suke wargaza mata aurenta da Ahmed. Bayan bayanin da matar tayi snn tace mata "kudi ake bukata domin ayi mata aikin da zaiyi tasiri wajen nullifyn asirin da iyayenta suka mata.. cike da zakuwa Adiaha tace zata biya kowa Nawa ne kudin. Matar tace dubu dari da hamsin ne kacal.. Batada cash ahannu amma haka tay musu transfer din 150k jikina bari sai aka dauki wani doli doli ajan kyalle akace intaje gida takai jeji ta konashi da wuta. Snn aka bata wani garin magani akan tanashansa dan ta kare abunda yake cikinta dan shine abunda za'a iya amfani dashi wajen raba ta da mijinta dan cutar da ita. Adiaha tay ma matar godiya snn ta fita can waje ta tsaya tana jiran nurse din nan ta fito. Dagata dayan bangaren kuwa 1hr shoping kadai aka bar yasra tay sann suka dawo gida tazo ta samu duk an gama fitar da sauran luggages dinsu. Sharp sharp itama ta shiga ta shirya nan ta kimtsa kanta cikin wata hadaddiyar peach colour valentino garravani long blazer coat suit daya mata wani irin azaban kyau,with white top ta ciki da wandon falazon sa mai budadden kafa kalar blazer coat din snn ta saka karamin white hijabinta akai tare da takalminta fari kall mai dan tudu kala daya da jakarta na Valentino G. Hannunta dayasha jan kumshe ta mika a hankli ta dau wayar iphone dinta dake kan mirror ta hau fleeping dinsa izuwa twitter acct dinta dan ta duba wani tweet da ake kan yayi Ahankli take kikkifta idanuwan ta ayayin datake karanta zafafan coment din wasu mazan sukeyi suna kan blaming mata akan dukkan abunda yake faruwa dasu sabida maza..sai kaga celebrity woman da kudinta da pplaritynta amma kuma sai soyayya yasata dawowa kmr wata jaka wa wani shashashar saurayi. She use detest ladies that fight over a man in anyway,dan aganinta duk namijin da yasaka ka a matsayin ta biyu baiyi deserving kasako shi a farko ba.. Sauka tay akan twitter ta koma IG dan bata fiye son kallon kayan takaici ba and dis bloody nigerian kamar ma wasu akayiwa twiter din. Zuwa 10am suna cikin Turkish airpot tare da hajy maimunatu daa security gurds dinsu dake binsu. Turkish,IST airflight to Nnamdi azikwe airpot Abuja is 6hrs 20 mins 10:30am jirginsu ya tashi ana tsammanin zasu iso Abuja around 3:45pm. Tunda suka bar turkey yasra take jin ciwon kai mai tsanani tare da bugun zuciya irin wanda batasaba jinshi arayuwarta ba. Duk sai ta barii akan rashin son datakeyi wa kasar ne yasata takejin kanta soo irritated and weak, zuciyarta yabi ya isheta da bugu haka ta kama addua a bakinta tanayi har suka iso garin Abuja.. Dadai time din da akayi harsashen suka iso lokcin motocine dayawa suke jiransu wanda sukazo taransu. Mutanensu na siyasa da Securities ne gabaki daya a airpot din sanin cewa tana da matsayi babba a idon jama'arta har saida aka tabbata ta isa guest house dinta lpya sann aka dan watse. Wanka yasrah tay ta canja kaya bayan tay sallah ko abinci bataci ba tafara bacci sabida mummunan ciwon kan data kwaso acikin hayaniyar mutanen da suka tarbesu tindaga airport. Hjy maimunatu kuma ta wuce wajen meeting dinta wanda shine ya tabbatar wa manema labarai cewa ta dawo nigeria na dindin.. A ta fannin Ahmed kuwa duk zakuwarsa saida ya tsiyaye wajen jiran jirgi gashi already ya riga da yay booking,tun zuwansa nan ake ce masa bad netwk har yakai 12am na rana basu tashi ba kawai saiya hakura ya shiga tsabgar dake gabansa. Sai can Around 2pm aka nemesa aka ce masa weather is clear jirgin su zai tashi in 30 minutes kafin nan ya ci sa'a ya samu ya kamo hanyar Abuja. [6/22, 6:36 PM] SURAYYAHMS: Bangarensu Adiaha kuwa tunda ta tsaya awaje babu abunda takeyi face tunanin abunda tsohuwar can ta gaya mata, gashi haryanzu nurse din nan bata fito ba bare su koma asibiti duk dama bata expecting din cewa wani zaizo mata da safe ya dubata inba father inlw dinta ba. Dagata cikin dakin nurse din ta fara tuhumar matar akan bayanin dataywa Adiaha a farko bayan expression din fuskarta daban yake da abunda take cewa. Ita nurse din sam bata wani amince da zancen tsohuwar matar ba dan taga alamomi dayawa na nuna cewa tana boye musu wani abu... Budar bakin tsohuwar matar sai tace mata ai dolene ta gaya ma Adiaha hakan, sabida tasan inhar tace zata gaya mata gaskiyan abunda yake shirin faruwa da ita aynzu toh bazata iya barin wajen nan da kafafunta ba.. Besides yara marasa jin maganan iyayensu irin Adiaha maganinsu kenan abarsu da duniya, shi duniyan ya garasu.. A mamakance nurse ta hau tambayar matar abunda tagani game da rayuwar Adiaha. Nan ne matar ta zauna ta fara gaya mata gaskiyan magana game da abunda ta hango acikin tukunyar tsafinta daya saka tay ma Adiaha irin wancan kallon. Tunda ta fara bayanin nurse din nan take gwalo ido waje cike da mamaki musammn ji datayi cewa duk abunda aka gaya ma Adiaha baizo daya da abunda yake faruwa da ita ba.Banda mummunan baki da tsinuwan nan dai babu abunda iyayenta suka mata. Her problem is within herself and kafayat buraimo. Jikin nurse din yay mugun sanyi tayi shiruu sai can sann tace tabb di jam. Yarinyar nan da ace tasan fitinan dake jiran rayuwarta anan gaba da tay hakuri da yaron nan tun a farko cos its not even worth it. Tsohuwar matar tace "And U have to keep ur mouth shut, kafin nan kema sudawo ta kanki. Yaran zamani kenn they think betrayal is for evryone.. They think they are alwys right when it comes to love. Hmm we shall seee. Destiny has already spoken bad energy for her.. Ta canja addininta, dat one is not a problem oo, amma dolene fa zata biya iyayenta bashin wahalan da sukasha akanta in a bad way. Negative energy is all around her for inflicting them with soo much pain and anguish. Bazata ji dadin rayuwa ba fa, Enermies dinta zasuci nasara akanta kuma zataji babu dadi sabida batayi adalci ma iyayenta ba. The gods themselves are angry at Adiaha, iyayenta sun sha wahala sosai akanta but she did not consider thier feelings for once,she is all alone, wata rana zata fahimce hakan,snn ranar data koma calabar neman iyayenta gafara dats the day she is going to die. A tsorace nurse din tace Ahhhhhh mama mekike cewa ne haka,why now.? Yanzu laifi ne dan tace tana son shiga wani addini snn zatayi aure aciki? Tsohuwa matar ta girgizakai snn tace "Wann ba shine matsalar ba..bariki kiji, Zancen gaskiya ma idan baki fadesa ta hanya mai kyauba yakan dawo zunubi. Misali, kinganni ina zina, Memakon ki kirani gefe kimin nasiha in dena amma saida kika tara mutane kafin nan kika min fada, and ur reason is gaskiya kike fada min. Now did u think dat gaskiyarki zaiyi amfani agareni ko a'a? Cikin tunani nurse tace a'a..bazaiyi amfani ba saidai ma ya haddasa gaba da rashin yafiya. Tace good, kamar yadda yarinyar nan tay ma iyayenta kenan which is is very bad. She betray them, tay musu karya, wanda yasaka mutuncin su ya zuba duka, All in the name of standing up for gaskiyarta. Idan tana tsoron cewa bazasu barta tay abunda take so ba, da duk da haka saita gaya musu in a repectful way. Inyaso koda ta gudu akan hakan bakowane zaiji abunda ya faru ba. But she draged them uptill the moment aka kaita fattening house inda ake shirya amare but only for her to conspire with her grandmother to disgrace her parent..baki san damuwa da wahala da kunya da zagin da hakan Ya jawo musu ba fa.. Babu wani iyaye da yay desrving lies and betrayl daga wajen yarsa haka barinma wanda suka sha wahala sosai akanta suka karar da duka arzikinsu akanta tay karatu. gaskiya nake gaya maki Abunda nagani kenan.. Is not me dat created her story is her sturbboness dats going to ruin her life for her.. Ko ALLAH dakike gani yace idan kana son wani halitta fiye da kima zai kyaleka da abun ne ya zuba maka ido yaga gudun ruwanka dashi, dat girl is not in love she is obsessed and just foolish..young girls of now adays cannot even control they obsession for better life. Loving sumone is when u are sure that person can love u just the same, sadaukarwanka bazai cika sadaukarwa mai amfani ba har saika tabbata da acewa shin shima zai iya maka abunda kayi masa ko a'a?How much does that person respect u sef? Is ur problem his problem? Is ur pain his pain? Can he also love u above his parents will? If no, then u have no reason watsoever to secrifice ur peace and to love that person like dat..amma yarinya wann bataji sam sam. Now she have given a man the "peace" of her whole life in exchange for nothing.. Sadaukarwanta agareshi na banza ne ooo.. Barikiji, kinga shi kwanciyar hanklin nan yafi komi da zaki samu a duk duniyan nan. If not meyasa masu blood money basa jin dadin rayuwarsu? Like wise masuyin asiri su auri namiji basa taba cin moriyar auren, the same thing if u decide to trade ur peace for a man then u will forever be betrayed by him. I dont even pity dat girl,yanzu ta fara gani, ni kudinta ma zanci oo cos kafayat has already tie her womb in seventh rivers of goddes of revenge,.the blood and flesh of her womb is already secrificial to the goddess, da tanajin shawara da duk hakan bai faru da ita ba, for the sake of her parent i wll also betray her..let her learn her lesson the hard way..badon tana sa pure heart ba da bazan mata addua mai kyau ba, but i pray destny will turn out good for her befor its too late oooo, but wat will happen to her will surely happen. It is in her destiny!! Nurse din duk ta rasa na cewa cikin yanayin jin tausayin Adiaha sosai krm zatay kuka tace Mama please now,ahh dis is too bad for this poor girl, kiyi hakuri mana ko raba auren kiyi since the marriage is the only problem..yarinyar tana bani tausayi. Biko pls do sumting mama. Tsohuwar tace hmm Der is nothing we can do Goddess is everywher, dat kafayat is everywher, kema yanzu kika sake kika fada mata gaskiya goddess wiill make u blind and dump kafin ki tashi anan wajen, abi u wan ruin ur life for that cursed and stubborn child sake?..cmn allow her to face her destiny joor.. Nannauyar ajiyar zuciyane ya kufce wa nurse din cikin jimami tace toh shikenan mungode mama Tsohuwar tace okay u can leave now karki damu, you can bring her here duk sanda tace miki zatazo innaga zan iya wata rana zan dan temaketa. Nurse din tay mata godiya tabar wajen ta fito duk zuciyarta a karye dan abubuwan da tajin yasata tanajin tausayin Adiaha aranta sosai amma kuma batason ta saka kanta acikin wani jaraba. Tana isowa gaban motar ta waske batare da ta nuna mata komi ba suka kama hanyar komawa asibiti. Abun nata damun nurse din aranta, dake ta dan girmeta kadan aranta sai tace bari ta gwada yi mata faɗa hala taje tayi tunani akan rayuwarta koda wani abu zai ragu. Yanayin Adiahan na nuna jin haushi da fushi da iyayenta yasaka ta samu daman janta acikin maganan. Adiaha ta fara ranting cikin jin haushi tanamai fadar munann magana akan iyayenta da cewa basa son cigabanta sunaso ne kawai sugata ta wahala ta mutu dan kawai batabi ra'ayinsu ba tazo ta musulunta tayi aure... Nurse din bata kusheta ba amma acikin salo ta dinga cakka mata baqar magana, tana ce mata Namiji ai ba a yi masa dis much of a secrifice she con tell her say she fucked up... Sotake Adiaha tafara gane cewa matsalar daga choices dinta ne amma ina kanta tamkar acikin buhu yake, she thinks wat she did is 100,% right, kawai musulunta tay ta aure wanda take so shikenan bata kashe kowa ba. But the nurse is tryng to tell her dat yanayin yadda tabi da abun shine matsalar bawai dan ta musulunta tayi auren ba, tanata son adiaha ta gane cewa duk wani abunda zata gani agaba sakamakon actions dinta ne amma ina. Tace mata kowani abu mai kyau idan zakayi a duniya akwai hanyar daya dace kayishi harta bata misali da recent fadan da tay da mijinta tana ce mata mafi yawa laifinta yafi yawa aciki sabida itace ta bashi cikakken daman dayafara raina mata iyaye har yasa baiji nauyin zaginsu ba dan itace ta nuna masa cewa yafi mata su daraja arayuwarta tun farko. Adiaha tay shiru musmmn ma data farajin kamr nurse din nan tafita gaskiya awann fannin Is true Ahmed ko fuskar iyayenta bai taba gani ba bare yasan ya ake darajasu,komi a saukake ya samu ata wajenta Harda sadaukar dasu da tayi dominshi, she did it witout scnd tot or even lttle hesitation ai dolene ma ya daukesu bola marasa kima bare ita kuma. Nurse din tay ma Adiaha Nasihar daya kamata ya shiga brain dinta har Abada amma suna isa asibitin baifi da awa biyu ba saiga Ahmed din ya shigo lokcin ita kuma nurse din ta dawo kenan zata gama evening duty Ya jima da shigowa abuja amma baizo asibitin ba saida yaje yay mata lavish siyayya yakai mata gida wanda zaiyi suprising dinta dashi Yana sallama Adiaha ta zabura ta miƙe zatayo wajensa jikinta na bari ,Nurse din ce ta tsaya daga gefe tana ta kallonsu da sigar mamakin Adiaha. tana haɗe ido da mijintan taji kmr komi da aka gaya mata akansa ya zuɓe shaff kanta ya dawo empty musammn data kalle kwayar idanun sa taga yadda yazo mata tareda zumudin sanin cewa he is going to be a father yanamata murmushi kmr bashine ya kwasheta da maruka shekaran jiya da yamma ba. Jikinshi ya jawota ya rungumeta jin ta kankamesa tana sauke ajiyayyan numfashi shafa kanta yakeyi ahankli dan yasan hanklinta sosai ya tashi dabatagansa ba. Sikinini nurse din ta dauki jakarta batare da tace musu uffan ta kama gabanta tana asalin shan mamaki, saikuma ta tina abunda tsohuwar nan ta gaya mata cewa duk wani abunda yake faruwa da Adiaha arayuwa is as a result of her insensible choices and weak heartdesires. Harsaida nurse din ta fice kafin Adiaha ta dawo hayyacinta tadan janye jikinta anashi tanamai duban bakin kofar koda zata ganta ganin wajen babu kowa yasata tunowa da ababen da suka tattauna...ajiyar zuciya tayi taciki thinking dat it doeant really matter, Beside bokanya tace ba laifin Ahmed bane yake behaving haka iyayenta ne ma sukeson su rabasu. Tana cikin juya maganan azuci taji hannayensa akan cikinta yanamai zagayeta dashi.. Lumshe idonta tay tsam tare da jingina ajikinshi abubuwan daya faru tsakaninsu na dawo mata ahankli sai taji hawayenta suna shirin zubowa. Juyowa tay da niyyar fuskantarsa zata bude baki kenan, ya tsareta tareda saka hannunshi akan lips dinta tareda mata wani irin maitar kallo mai ragwabar da gabobon jiki.. Sulalewa yay ajikinta hannunshi nakan shafa kan mararta haryakai kan kafarsa snn ya rungumeta sosai daga tsugunen, ita kuma sai kallon tsakar kanshi take tanajin kamr zata hadiye shi dan wani irin maitar so take masa marar fasaltuwa.Da yaudarren muryansa dake fitowa daga can cikin kasar makoshinsa cikin sanyi Sosai Yace "Baby i hurt u, i knw..kiyi hkri kinji?kin yafe min?.. Wani irin sanyi taji aranta dataji ya furta mata hakan duk sauran zazzabin datakejin ma sai taji yana washewa cos she loves it wheb he apologises to her dan aranta tariga tasan ba haka yake ba. Hawayen ta dake sauka ta share snn ta dan hada fuskarta irin itama bari tayi fushi irin na mata din nan. Nan Tafara masa magana cikin muryan kuka..tace "hubby u hit me, saika tafi kabarni, if not bcos of abiodun dabansan me zai sameni ba fa, why didnt u even think of me. Hannunta ya rike daga nan yana kissing muah muah muah dan ya sanyayata acikin sautin kiss din yana cewa"karki ce haka mana babe, babu abunda zai sameki fa, look ure fine now..and i am here zan kula dake. Ta dada tulo hawayen "i dont knw why u enjoy hurting me...jiya baka kirani ba, and u dint even come to the hospital to check on me.. Tsaye ya mike tare da ita ajikinshi yafara share mata hawayen dake zuba Daga idanunta tareda tallabo fuskarta da tafin hannunshi yana kallon cikin kwayar idanunta wanda atake kallon dayake matan yake sakatajin ragwabewar jiki.. Cikin sautin lallami sosai yace Pls"Hear me out first,..I was just angry, so i over reacted with u okay..amma nayi miki alkwari bazan kara ba, ya saka hannunshi a wuya looking cute snn yace "i swear on my bbys life, bazan sake magana akan parent dinki bama. Nayi kuskure kiyafemin undeir behalf inkuma baki yarda ba call ur sister sai inbata hakuri. I told u nayi regrting action dina. Batace komi ba ta tsaya kallonshi dan duk abunda ya faɗa bata musu saidai taji ta amince dashi. "Ina kaje jiya toh?.. Cikin sauke ajiyar zuciya yace ina lagos,Ranar nazo zan gaya maki cewa zan tafi and then ur sister just spoil my mood. Nayi nadaman abunda nayi muku. "Dat was childish،... immature, i am sory! Gyada kai tay snn Tace okay, i hope dai kadena fushin yanzu? Nima nagane laifi na I wll not allow my sister talk to dat way.. Shashantar da maganan yay kamar baiji ta ba a bazata taji ya raɓata da kasa izuwa kan gadon asibitin,yana murmushi sosai yace its okay, now abar maganan tunda ya wuce, tell me about my baby, will you? Dariya ta fashe dashi tanajin tsananin farinciki na mamayeta yadda yafara nuna obsession dinsa da abunda yake cikin nata... Wani irin dadi taji dataga alaman kamar Ahmed yana mutuwar son haihuwa.. Jin hannunshi tay akan cikin wanda yasata lumshe idanunta sosai Rangwafowa yy ahankli snn yakai Bakinshi kan mararta hartana shako saukar zazzafr numfashinsa ayayinda ya sauke ma shafaffen marartata kisss mai zafi.. Idanuwanta a lumshe taji yana cewa im soo happy baby..this is the best thing dat can ever happen to me....... [6/25, 12:27 AM] SURAYYAHMS: Sosai hanklin Adiaha ya kwanta dataga irin zumudin Cikin da Ahmed yakeyi wanda yasaka murnansa da farincikinsa baya boyuwa ko kadan. He sounds and look happy dayaji cewa tana dauke da cikinshi although all he truly care about is his baby haka kawai ya dingajin yana mutuwarson samun haihuwa..lokaci guda suka dawo daidai tamkar basu taɓa samun sabani a rayuwar aurensu ba. Tun anan Adiaha tafara samun wani sabuwar kulawar daga garesa irin wanda bai taɓa nuna mata a rayuwanta ba wanda yasakata acikin wani yanayina farinciki nadabanan datakeji yana mamayeta dukkan gangan jiki, yau har abaki yana bata abinci, ya rakata toilet, ko zama zatay saiya rikota jikinshi dan kartana wahalar masa da babynsa Sosai yake zumudi akan cikin. Hjiy khadijatune ta kirasu kafin nan Da yamma can wajajen 6 saura aka sallamesu ya dawo da ita gida at same time jirginsu hajy maimunatu tare da yasra ya wuce da su can lagos bayan ta kammala meeting dinta anan Abuja da manema labarai kusan tsabani ma sukayi dashi dan baisan suna Abujan ba suma basu san ya dawo ba. Bayan komawarsu jimada mansion nan kowa ya dan shigo sama sama aka leƙasu aka mata sannu da dawowa tare da ya jiki... Adiaha tafarajin sanyi aranta sabida kalar kulawar dataga anfara bata dagata kowani bangaren, ga iyayen mijinta ga yayunsa gashi kansa duk suna zumudin cikin tamkar ba'a taba haifar musu jika agidan ba,they are soo proud of zuriarsu,shiyasa a duk sanda akace zasu samu karuwa bakaramin sakasu cikin nishadi hakan yakeyi ba. Yau tamkar wata sabuwar darece awajen Adiaha wanda bazata taɓa iya mancewa da shi a tarihin rayuwarta ba ganin yadda Ahmed ya sauya gabaki daya ya zamo mata kamr bashi din datasani ba.. Har mamaki takesha intaga yana mata wasu abubuwan wani bin kuma sai tayta harsashen ko tsohuwar matar nan ne da ta taimaka mata shine komi ya dawo daidai. Shigowar dare su hjy maimunatu sukayi amma hakan bai hanasu murnan ganin junansu ba. Kusan kwana akayi ana hira, banda yasra da zazzabi tare da change of environmt ya sakata bacci mai nauyi. Washe gari da Asubahin fari dukansu suka shirya suka wuce katsina state babban mansion din hjy maimunatu dan acan ne za'ayi dukan wani shagalin da aka shirya na hidima. Wajajen karfe 9:30 na safe mutane ne makil agidan dan Kan kace kobo gidan ya kacame da yan zuwa kawo gaishe gaishe itakanta yasrar ma tasha jagwalgwalen gaisuwa harna fitan hankl. tun shigowarsu ake ta zancen hidiman auren ya sadik da wata babe mai suna Amal khashim،yar gidan politician business partner na hjya maimunatu dake uwar yarinyar ma tazo. Saidai dayawa daga cikin matayen idanunsu nakan yasra ce, kowacce tana neman irin haɗa zuria da danta ganin ta nitsatsiya kuma kyakkwa, yasra sam bata son irin wann hirar hadin auren shiyasa ko kadan bata iya sake jikinta acikinsu ba musammn ma wajen big rich women din da suka zazzo wayanda suka kawo yaransu yan samaruka da suke ce mata taje sugaisa dasu a waje. After some mints su Adda nafisa suka shigo suma, jirginsu ne karshe basu biyosa da asubahin ba, tuni falon ya kara cikewa da wani sabuwar surutun anata gaishe gaishe da gudu farida ta taho suka rungume junansu da Yasra da alaman Suna tsananin murnan ganin junansu. murya na rawa farida tace "hey pretty how fa?Dan Ajiyar zuciya yasra ta sauke dan tamkar wacce take cikin rudanin hayaniyar mutanen daya cika mata kai. cikin sassauto danata murmushin bayabo ba fallasa tace "i am fine, wai ina kuka tsaya nifa tun jiya dana zo banganki ba? Farida tay murmushi tace "its late, kuma ance baki da lpya shiyasa,da safe dana farka kuma sai mumy tace aitun da asubahi kuka taho katsina mune zamu zo daga baya, ure very much welcome back dear. bayabo ba fallasa yasrah tace thanks sis, daga nan suka rasa nacewa ma juna akahau kame kame dan sun jima basu ga juna ba sai ta waya ko video call wanda shima basu cika yi ba ,a hnkl yasrah ta zame jikinta ta wuce ta barta a tsaye wajen ta koma room dinta ta kwanta sabida yanayin jikinta da haryanzu bai wani warware ba,daga nan basu kuma kara hadewa ba saidai kallon nesa da suke yawan aikawa juna kowa tana admiring kowa axuciyarta a sirrance, Har yammaci gidan na acike da jama'a anata zumunci anata surutu ana jin dadin. Harsai Bayan kwana biyu da dawowarsu nigeria snn jama'a suka fara rage zirga zirga aka fara shirye shiryen hidiman da za'ayi karshen satin wanda yau baifi saura kwana hudu ayishi ba. Yasrah bata da wata abokiyar zama ayi hira inba farida ba saidai rashin zamansu waje guda yasaka suke samun hard time wajen adopting halayyar junansu dake kowacce tana irin nata salon wayewar. Farida ce take bata labarin yanayin yadda tazo ta tarar da garin ciki harda labarin first encounterta da uncle dinta Ahmed,sadik kuma bai fiye zama ba dan absence din Ahmed din yasaka aka sakar masa komi yana mai kulawa da sauran abunda ya rage na batun hidima. Dagata can Abuja kuwa kusan komi acikin sauki yake tafiya musu a kwana biyun musammn ma da kafayat bata dawo Abujan ba tukuna. Su anty adizat kuwa duk sun fara kame kansu daga shiga harkan Adiaha daan cikinsu kaf babu wacce ta karajin sha'awar shiga tsabgarta musammn ganin yadda aka fara lailayata agidan ana bata special attention hardaga wajen father inlw dinsun. Life was pretty normal agidan jimada kwana biyun kowana nayin harkokin gabansa ata sashensa.. A fannin Adiaha kuwa yau a kwance ta wuni Ahmed bai barta tay aikin komi ba duk dama bai iya aikin gida ba amma ba laifi yakan saka ayi mata,ta farka abacci kenan lkcin ta tarda shi a falo yana zaune itama tabishi ta zauna tanakan cin abincinta a hankli tana taunawa kmr bazatayi ba, yayin da ya lafe jikin kujera kamar mai kallon wani abu saidai ita yake satar kallo time to time Yana wani tunani aransa. Mikewa tsaye yay ya wuce ya bar dakin tabi bayanshi da kallo,jim kadan sai gashinan ya dawo dakin rike da wani envelope ahannun sa. Kirjinta ta ne ya buga cos duk inda surprise yake sai kajishi daban ajikinka dama can da akwai kudin dayake shirin bata for her general upkeep wanda zatana kashewa intana so basai ta tambayeshi ba. Mika mata envelope din yyi da kallonsa na its urs,.zumudi fall ranta ta saka hannu ta karba ta bude taga cheque ne na kudi wanda bai taba bata irinsu ba. Da wani irin wawan runguma ta fado jikinshi tana tsala ihun murna tanajin kanta kamar a mafalki ta hau yin dariya sosai whats this for?am so happy...a gefen kuncin shi ta sumbace shi..yy murmushi yana kafeta da kwayar idanunshi masu narkarwa da saka kasala hakanan tana jiyo hucin numfashinsa kusa da ita sosai.. tallafo fuskarta yay suka jingina da jikin kujerar ya manne ta ajikinsa tanajin kamar ta nitse cikin jikin shi danwani sanyi dataji yana ratsa mata kwakwala... da wata irin kwantaccyr murya taji yace.."Babe kada kina manta ke wacece bana son yawan stress, kuma ya zama dolene yanzu kina kulawa dakanki sabida kinga halin da kike ciki na risk din hawan jini, Ki kiyayemin kanki da mutuntuncin igiyar aurena akanki, zai iya kasancewa na shiga rubibin hidima kinga ai anty na ta dawo ko,..My mum needs me der,gobe zan wuce nima zan tafi katsina so absence shudnt be bothering u kinji? Beside Idan an kammala komi kinsan my sister wll be here to keep u company ko? Cikin ladabi da fahimta ta amsashi.. Washe gari Kafin nan ya Tafi saida yay mata kashedi akan yadda zatana kare lpyarta since already akwai complication na hawan jini and all that stress. Duk yaja mata kunne yace mata kartana stressing kanta da wani aiki ko yawace yawace ta zauna kawai tay relaxing kanta ko tunaninsa kartanayi har kafin nan cikin yay kwari. All the money he gave her yana xpecting tana amfani dasu wajen siyen dukkan wani abunda takeso and he make special oder wajen sabbin masu aikinsu akan zasuna mata special duty na goge goge, aika da sauran errands din datake so har yamma zasuna serving inta, dan kartana wahalar da kanta for a while Sosai Ahmed ya nema mata sauki ya kuma dorata a salon kulawa da gata. Lafiya suka rabu ya taho katsina nan ma ko zama bai yi ba suka shiga zirga zirga na tarban manyan bakin hjiya maimunatu a hotels din da suka kama gabaki daya na saukan bakinsu already yau baifi kwana biyu ayi bikin hidiman ba but mutane daga wajaje dayawa har sun hallaro sabida dadewar datayi bata zama a kasa gata da farin jinin al'umma sabida irin taimkon su datakeyi musnmn ma maarasa karfi yan kauyuka kai zuciyar taimakon hjya maimunatu bai tsaya akan kowa ba. Duk wanda yake bukatar taimako takan yi iya baakin kokarinta shiyasa cikin yansiyasa mata na garin katsina babu wanda yakaita bada free scholarship na karatu wa yaran talakawa. Already sum of them are in the millitary, wasu engineers، lawyers wasu kuma suna lecturing. Duk wani hidima nata sai kaga taro iya taro sabida itakanta batasan iya mutanen data ke taimaka musu ba. Aikin kulawa da masauki da kuma ma'aikatan event shine yasako su Ahmed din agaba tunda ya isa katsina baima samun daman ganawa da mahaifyarsa sosai inbawai Adiaha ce ta kira ba. Hjya khadijatu taso ace Adiaha din is part of the celebration sai kuma hajy maimunatu bata wani bada fuska akan hakanba dadin karawa ma da irin condition din Adiahar na stress da kuma shawarwarin da likita ya bayar wanda shine yasaka Ahmed yace mata a'a cos he just cant risk anything happening to his baby dan baisan wani irin rashin kirki zai ayyana mata idan cikin nan yazo ya xube adalilin wani rawan kai ko gangancinta ba. Atmspher na Gidan was filled with noise da zirga zirgan Suma din acikin gidan bakine suke yawan shigowa musu dan Already hjy maimunatu sunje Abuja sharply ita da jikarta farida, yasrah ne a gida dake harynzu tana dan jin zazzabi. Ana washe gari hidima hjy maimunatu da farida suka dawo garin katsina kowa nata shiri hanklinsu bai kwanta da laulayin da yasra take tayi ba irin dao intermittent fever din nan ne na rashin sabo da environment din datake irin zazzabi mai zuwa ya koma yana dawowa akai akai yana kashe mata karfin jikinta sosai. Sassafe suna farkawa hjy khadijatu ta cewa Ahmed yajeshi ya duba jikin yasrah dan for security reasons ba ason ma a fitar da ita bare akaita asibiti acikin rubibin shirin hidiman nan. Tun safe ya shirya kansa tsaf bayan sunyi waya da matarsa Adiaha yaji lapyar babynsa hnklinsa ya kwanta sosai. Kafin kace wani abu Qamshin ralph lauren ke tashi ko ina ajikin sa, hannun sa da ke sanye da verrizon wirelees watch ke gyara zaman necktie din sa ya fito rass Cikin dark grey suit sai brushing kansa yake dada yi agaban madubi Bai taba kawo tunanin ya fuskar yarinyar ma take ba yanzu ne dai daya ke shirin zuwa duba ta dan zuwansa he had been busy basu taba haduwa da ita ba. Cikin sauri sauri ya fito don baya so yaci karo da kowa cos its almost 8.30 morning kowa na dakin sa har yanzu. Site din hjy maimunatu ya wuce straight bai ganta ba ya shiga dube duben ko zaiga mai kama da ita. He doesnt even knw how she looks likes dan rabonsa da ganinta tun tana yar karama da aka tafi da ita. Dakin dake gefe dana hjiya yasa hannun yayi knocking Duk dama dai gidan ba bakonsa bane amma sam Shi bai cika zuwa tanan ba. And he's very sure farida bata zama anan site din to wanne ne dakin da aka ajiyeta, Tsuru tsuru yayi gaban door din thinking weda to enter or not, Har yayi furzan iska zai juya yabar wajen kenan sai ga adda nafisa ta bude wani kofarta fito, Bai fiye sakin fuska ba dan haka ya tsaya gurum fairly enough yace mata ina kwana adda nafi Sai da tayi gyaran murya snn tce lpya suka gaisa sai kuma Ya rasa me zaice can yace"mumy fa? Tasan ba tanbayar dayake so yayi bakenan amma sai tace"ta fita babban falo, bai amsa ba...itama bata damu ba, Cike da nitsuwa ta zo ta bude masa door din daya kasa budewar tace bismillh Anan ya sake slight smiles yace thanks. Ita kam Kamar walkiya ta bace a site din Nan ya kutso kan sa ciki aransa yace Hmmm su disney princesss ya furta kasan makoshinsa ganin inda ta wani irin kawata room dinta da girly stuff kamar wata sarauniya... ya kalle ko ina ataikace ya kafin nan ya dauke idanun sa. Har yanzu yasrah tana bacci sakamakon tsanantawar da zazzabin ta tayi bata samu tayi baccin dare jiya ba sai yanzu.. Tun daga juyowar kallon sa akan gado ya sauke lumsashun idanunsa akan attractive model like figure inta Don haka bai tsaya ba ya cigaba da tahowa kusa da ita yanamai kare mata kallo.. She's both milk and honey but more of a flawless fairy kalarta kalar light skin columbians wanda suka ji hutu sosai.. Fatar jikin bana baqar mace bane amma bazaka ce da ita fara mayya ba. Duk dama karamin jikine da ita kuma ta saka sakakken riga amma bai hana shi ganin streamlined hour glass shape din jikintan ba,tana da dan tsayida da long tender nails both hand and feet,jikin ta irin shape din jikin nan ne da hausawa ke ce masa karuwan jiki wata rana suyi manya wata rana kagan su moderate kuma duk suturar da zasu saka zai dauke su sosai kamar dan su akayi.. Ga Shatin breast dinta full blown pear shape dake ke tafe da flat tummy wanda ya shiga dai dai da wings din budadden hips din ta dake nuna alaman tasowar girmansa sosai. Baisan ya akayi ya zauna yanamai hana kansa shagala da kallon angel face din ta ba, aduk dama tafishi dogon hanci sosai amma size dinsa is more than perfect for her baby looking face shi bai cika dayawa ba shi ba siriri sosai ba. tana bacci ne amma sosai alaman sakalci da shagwaba ya bayyana akan kyakkwan fuskartan tata,. musamman ma karamin bakin ta dayayi pitchy pink irin nasa sai dai ta cikin nata da shatin kwalliyarsa daya bada dark brown colour line zageye da shi she have this beautiful face and body. Sai dai a Duk wannan yanayin da yake ciki baisaka ya sake fuskan sa ko yayi murmushi ba Da yayi tunanin ya duba ta anan dakinta kawai amma sanin halin mum dinsa ya shafa makansa ruwa Hannu ya mika Yana shirin aiywatar da abunda ya kawosa .. A take ta motsa tana shirin juyawa ayayin da loose cotton nite dress din nata ya dan kwaye sama kadan ya bayyana kafafun ta ...haka kawai ya ji wani irin shocking ajikinsa,zuciyan sa na neman bugawa atake sai ya mike tsaye cikin dauriya ya kamo hannun ta duka biyu cikin bacci zai mata dauka daya su fice aje dayan bangaren dat is quiet kamr yadda hajya tace masa. Qamshin turaren sa da suffocating warthm din jikin sa yasa ta Lokaci guda ta firgita ta bude idonta amugun kasale, "ko da tayi masa kallo daya out of tension sai data lumshe idonta sosai tana budewa sau ba adadi a tunaninta ma mafarki takeyi dan tsabar tanajin tsoron ayi mata auren nan. Butttt ta kifta ido sau daya taga basu dena kallon juna ba lkcin zuciyarta yana buff buff kamr zai faso waje. Hannunsa daya zageyata ta shikansa baisan wani irin piercing looks yake binta da shi batare da ya hankara,kusan atare kirjinsu yake wani irin tsananin bugawa kmr zai faso waje,a mugun hargitse ta hau tureshi cikin masifa tace leave me alone, who are you? Data dada kallon kanta cikin nity saida taji ta kara rikecewa. Nan ya hankara da sauri ya sake ta da sauri Ya dada daure fuskan sa yace "to me zaice mata? Yace mata shi yayanta ne ko me? Mtsss, cikin jan aji yace i am ur doc zamuje dake can in dubaki. Wani dammm kirjin ta ya buga A shakure kuma rude tace "Can? ko shaidan baisan chan ba, Kai din kuma waye ?Muryan ta yayi cracking tana shirin watsa masa rashin kunyar data saba. Confidence din datay masa maganan dashi ne yafara taɓa masa brain ya kalleta, tare dada shakure voice dinsa sigar rashin kulawa da yanayinta a dakile yace" koma waye ni, kisani ni ba sa'arki bane,"dont u ever talk to me like dat u hear me? Ya karashe a izzance kafin ta hankara ta budi baki yace ok now just get up lets go. Ya kawo hannu zai sake taba Wani irin gulluton mamaki da fargaba da haushi ya sa ta wuntsulo zaune cikin masa tsawa tanacewa"dont u fucking touch me... yayi shuru ya tsame fusknsa da mamakinta "Irin what?.. A fusaceta dan ture hannunsa ganin bai motsaba, daidai tayi wani kyakkyawan yunkuri kenan zata sauko kakarin amai ya turnuke ta nn ta fetso masa amai ajikinsa ta karashe da tari mai shake da takaici.. a gagguce ya ja da baya Wani irin turirin haushi ne ya kama sa one time yafarajin kamar ya rufeta da duka. Cikin ransa ya furta oh god..kamar zaiyi kuka ya juyo a mugun fusace "yace are you insane? katuwa dake zaki min amai ajikina msww ya ya tsaya daga gefe yana shirin barin wajen amma sai ya kasa Ita kuwa ta dade da zulmawa cikin tunanin takaicin dayafara bata tayi idonta a lumshe tana jin jiri jiri mai tsanani. A gefe kuma haushin ta bata masa kayansa ya sa ya shiga bathrum din wajen kawai ya cire rigar jacket din suit dinsa ya bar kansa da shirt na ciki revealing the curves of his very strong self. Anan ya taho ya dake yana ganinta ta miƙe hartana share ko ina da tabata da mopper tsaban zazzabi har jikin ta na rawa rawa. Agefe ya tsaya yana mamakinta So she is even strong enough to clean up the room shine don sakarci shine har zata masa amai ajiki? Tsaki yaja abayyane yasra tafarajin kamar ta masa ihu tace masa ya fita ya bata waje dan ta tsani anaja mata tsaki.Tana sane da cewa ya fito daga bathtum din ya tsaya ata bayanta amma ko kallonsa bata sake yi ba ita dai ta bata rai tana jin haushi. Bai damu ba ya zo gaban ta yace i ques ure alright now dama nazo nadauke ki ne ure going with me to the oda side Zanje na duba jikin ki. Bata ko kulasa ba ta yarda mopper a kasa cikin fushi kamar zagin ta yayi,waje ta nema ta zauna ta hade ranta cikin zuciyarta tanamai cewa bazataje koina dashi ba. Abun sai ya dada bashi takaici sai ya ja karamar tsuka ya kauda kansa Tare da sauke boyayyen ajiyan zuciya Haka suka yi zaman shiru mintina 10 . Shikuwa ya dake ya sake hannun sa a aljhu yana tsaye yana bin ta da ido babu alaman komai a face dinsa kamar dutse durus baiya murmushi Sai da taga ji ta shige bathrum din ta kimtsa kafin ta fito har yayi waje Sai ta tattara slum book dinta da hijabin ta snn ta sauko kasa. Bakowa nan sai masu aiki bata damu ba Tana isowa tsakar palour suka sake hade ido dashi cikin sauri ta dauke kanta sai ta ja ta tsaya.. This time tsakinsa ne ya bayyana sosai sai ya daure dai daf da ita ya matso yace im up here in kin gama ki same ni Nan ya wuce ya barta Cikin quiet room din gidan ya wuce tuni ya riga ya soma kulewa da haushi dafe kansa yayi cikin bambami yace shegen rashin tarbiya kawai, i just cant blive i have to deal with this silly girl Yayi karamin tsaki. Cikin wannan yanayin ta bude kofar ahankli snn ta shiga batace uffan ba ta kime a tsaye tare da daure masa fuska. Yayi shiru Bai dago ya kalle ta ba gashi gaba daya shaking take yi tunda aka fara rubibin shirin hidiman nan saiyaune ta fito sarari. Baiko kalleta ba yace "ke,Meke damun ki?...ya fada sounding normal.. As usual ransa a harde.. Shuru tayi masa saima sadda kanta kasa data dada yi. Sosai zazzabin ke damun ta yanzu kam bata san ko ganinsa nema ya kara mata ba all she knows is bata jin dadi sosai yanzu.. Har ya taso ya iso gaban ta bata sani ba rai abace yace,"meke damun ki are u deaf .ya dan daga mata murya ko ajikin sa aganinsa ko zai ta kuka ne kamr yadda yasaka farida.. So take ta boye Razanan datayi amma ina tana hade ido da shi tayii luuiiiii zata fada kasa sumammiya da sauri ya taro ta ya fada jikin sa tare da kankamesa. Arikice Ya rikota ta sace jikinta gaba daya ajikin sa dan kuwa Ta gama jigata koda ta fadon ma she was weak bata ma iya motsa ko ina acikin ta ba haka ma idanun ta suke lumshewa da kansu. Yace..."ya salam...ke!!! Emmmmm yay kmr ya mance da sunan ta, amma zahiri baison ma ya kirane dan karta fara rainasa..ita kam sai nishi take kan kace kobo ta dena motsi gaba daya.. "Ohh Shirt ...yaja adan fusace ya tallafo ta a hannun sa suka sauko kasa a maimakon ya kaita sama daga nan saiya kamo hanya zai komar da ita dakin da ta fito, but unfutonatly for him hjy maimuntu ne da adda nafisa falo suna zaune.. Ganin su haka ya sa suka mike,hjiya tace innilallih Ahmed tsaya tsaya ina zaka kaita meya same ta haka? Ba yabo ba fallasa Yace 'haba mummy inaga fa suma kawai tayi zan ajiye ta ne a dakinta sai nasan nayi... tace toh ai ba anan zaka ajiye ta ba ka kaita saman ka dubata mana, ya dago ya kalle ta sai tayi kyam tanamai kuresa da kallo.. Sharewa yayi don kuwa Taurin kai ya hana sa motsawa sai ma ya yana shirin ajiye ta akan cushion di falon. Nace maka ba anan ba ko ka dauketa ka kaita sama inda babu hayaniya..zaiyii magana sai hjiya khadijatu ta fito cikin shirinta alaman fita zatayi . Tace subahanllh dama jikin nata ya tsanan ta har haka ne? "Wani munafukin fuskan tausayi hjy maimuna ta saka tace"wai shin haka Ahmed yake yin sime sime da patient dinsa asibitin sa ne ko akan yata ne zai fara...? Hjy khadijatu ta dan kalle sa batace komai ba amma yasan metake nufi dan haka ya tattara a hannunsa quitly ya haura sama da ita. Tabe baki Adda nafi cikin murmushi tayi Tana kallo hjy maimunatu na bin bayan su. [6/26, 5:41 PM] SURAYYAHMS: Suna kaiwa room din Haka ya shimfide ta ya juyo cikin hanzari ya dauko abubuwan gwajin ya shiga duba ta,batare da ya furta komi ba ya shiga daura mata cannula ahannunta zai saka mata ruwa... Surutun hjy maimuna duk ya ishe sa don ba abunda take yi sai blaming dinsa cewar ta ai da tun dazu data kirasa ya zo da duk haka bai faru ba.. Sai da ya bata ransa sosai sannan ta hakura tayi shiru tadan basa waje. Kallon ta yake daga nesa daga shi sai shirt din suit dinsa Zazzabi ke damunta and he's sure akwai tension aciki is like her mind is not yet settle with the fact dat she changed her environment ...hmmm ya tabe baki Yace Allah dai ya kyauta dan yaga alaman fitinanniyar yarince kuma bisaga dukkn alamu ansakaltata sosai.. Wayarsa ne yayi kara Yana fita baifi da minti 30 saiga kirar hjiy maimunatu kafin ya dawo Da mamakinsa ya tarar data bude idanun ta sai nishi take yi sama sama tana hawayen zazzabo..... Yace ma hjya,ina fatan dai taci wani abu zanyi mata allura.. Hjy tace ah'a ka jira ni dai yanzu ni zanje na hado mata ta dan taba koda shayi ne...ba bata lokaci ta fice ta shiga kitchen dinsu Uffan yasra bata ce ba haka shima ya kau da kansa ko irin sannun nan bai shirya fada ba sai juyi take, Kallon sa ahakan ma haushi yake kara mata. Hjy kuwa da shike taji ance allura za'ayi so tana kawo shayi tayi waje ta basu waje.. Yasra ta tsani Allura duk dama tana karama ne amma many times idan za'a mata allura sai anyi ta lallaba ta sosai koma a siya mata abu Fair enough ya mika mata shayin baice komai ba amma tasan meyake nufi...take ta daure fuska ta kau da kai gefe "Yace dole kisha idan ba haka ba zaki sha wahala.... "Ta hade rai, nace Bazan sha ba...shaking lips din ta ya furta daga bisani ta kwanta ta bashi baya ba Kyabe bakinsa yay kafin nan ta juyo ya haɗa ruwan Allurarsa yana zama gefenta ta firgita zata tashi ya riƙota gam gam babu alaman wasa tattare dashi. Ihu ta saka masa amma ko ajikinsa bai saketa ba harsaida ya matseta yay mata Alluran tsabar kukan datakeyi tana bori hakanne yasakashi ya fice awajen agaggauce Tsabar rikici akayi akayi taci abinci taki sam har suka gaji suka kyaleta Sai can Bayan yan wasu mintina snn ya dawo dubata Yana isa Da sallama ya turo door din ganin ta akasa ta daura hannu aciki ta kananede knta tana musu musun yunwa, kallonta yake ya sake boyayyr murmushin mugunta, Nan ya Daure fuskan sa, Wuce ta yazo yayi ya kama waje ya zauna yana duban ruwan daya saka mata.. Yana kan dubawa yace "Ke!!..ya kalleta Ba yabo ba fallasa..amma Bata kula sa ba. Sai Ya dan tapping din ta yace ke ba dake nake magana ba kitashi ki zauna bana son acika kwanciya how wll i ever recover da shegen son jiki A Take ta dago tana kallon shi cikin hararar data sakar masa na bazata tace ni ba ke bace.. Baki bude yake kallonta Ta dauke kanta ahnkli snn tace"my name is Yasrah".Kuma ni Kwanciya nake son nayi shiyasa na kwanta. Yace,..ohhh toh ..not when i said so, inhar nine zan dubaki anan gidan toh dolene zakibi abunda na fada miki so get up right now. Ko motsi batay ba ta dago kanta kadan daga kwancen tana dubansa Har tana missing kalma wajen cewa kai din kuma waye da zaka gayamin haka? A tsawace yace "Ke!!!?ina wasa dake ne, cikin zare mata ido yace "Bana son rashin kunya i will slap u right away... ya daka mata tsawa mai kara da sauri taja da baya ta dunkule ta tsala masa wani irin ihun bazata mai cika kunne wanda saida ya gigitashi. Da kyar ya dawo hayyancin shi ya dan tsime har cikin ransa yakejin karan nata amma ya dake kamar bai ji komai ba... Sai da yaga ta sake hannun ta tana bare bakin ya mike tsaye furiously kamar zai buge ta da sauri ta ja da baya ta dada dunkulewa har tausayi ta bashi...Don yasan tayi laushi sosai kuma yunwa ke cin ta so yasan da effect din haka Take misbehaving ga sakalci she is just a typical example of sakaltattun yaran masu kudi. He can excuse her rude behavr mma yasan kuma bazai dauki raini ba yana matsowa inda take ta ja bakinta tayi shiru tana bipping a tsorace cikin shessheka kamar wanda aka kama da laifi.. Allah ya kiyaye tace masa yayi hakuri ji take she wll neva owe him dat kamar ta wanka masa mari haka takeji aranta how dare him shout at her dat way dan rabonta da amata wani tsawa irin haka bazatama iya tunawa ba. Ya tsaya kanta cikin hade rai yace wai meyasa xaki na min ihu da lpyar ki kuwa? Zatayi magana cikin katseta yace ko gayamin meke damun ki, u better say it now ina da ababen yi. hade rai tay snn Tayi masa shiru... A fusace yace "ke!!! you wll answer me when im talking to yhou ba shiru zaki yi ba... ya sa hannu daya ya finciko ta tsaye daf da shi har tana shako nunfashin sa amma yaga ko alaman tsoransa babu ayanayinta Saidai bugun zuciya mai tsanani wanda shine yasa take neman janye jikin ta daga nashi don sosai bugun zuciyar tata yake firgita muryan ta har na kin fita.. Nan ya jawo ta da karfi ya matso ta tsammm ajikinsa ya dan tattaba goshinta snn ta yace" baki jin dadi ne?im a doc so tell me.. ko na kara miki Alluran da zai tsiyar da rashin magananki ne...i have it u know Har jijiyon ta take jin voice din nasa Tana shiru domin wani Sabon yanayin data tsinci kanta hade da Qamshin turarn jikin nasa suke dada hura mata yunwa acikin ta Sai tayi shiru Hakan ya hanata sake kukan haushin sa dake wuyan ta sai rawa take ajikin sa tana kicin kicin dan ya rabu da ita. Ganin bata da niyar kulasa gently ya sassauto rikon daya mata yana cewa"cikin ki na kuru, zakisha tea?... tayi masa shiru Yace ok naman ta Allura, Adan tsorace Ta dago da ta kallesa sauri tace ah'a bashi ba.. yace tea?Janye idanun ta tayi kasa Da kyar ta gyada masa kai.. Shikan sa baisan sanda yayi wata silent siririyar dariya ba...he has neva met such a dramatic creature, ta baka haushi ta baka takaici tabi ta baka dariya. Don ya dada rikitata ya dada matseta daf kusa da kirjnsa suna daga tsaye ya shiga petting bayan ta slowly sabida amai amai datake ji... Da mamakin sa yaga ta lafe kadan tana jan wahalallen ajiyan zuciya dan babu tantama shes very hungry and weak 2scondz bai kara ba ya zareta a jikinsa yace zauna anan And dont forget is eida kisha tea din nan ko inmiki allura... Yana dauko mata tea din da hjy ta aje mata Awajen ta dube tea din a tsiyance snn ta kallesa tace masa bazata sha ba sabida yay mata sanyi ita sabon tea take son sha Yadda tay maganan cikin jan aji, kasaita da shagwaba shikansa baisan sanda ya kasa iya ce mata komi ba. Nan Ya fice ya barta kofar ta bi da ido tana kukkuni ita kanta bata san me take fada ba amma haushi takeji musmmn ma data lura kamrma shine yake jawowa kirjinta yana bugawa da karfi sosai. Yana sauka kasa ya samu babu kowa duk sun fita.. Hanyar Kitchen ya nufa direct akaro na farko a rayuwansa shi baima san ya ake dafa abinci ba amma haka ya gamutsa iya abunda hannun sa yahau kai. Not less dan 15minutes sai gashi da tea cup da sandwitch dan dai dai a faranti ya kawo mata. Sosai jikin ta yake murdawa gani ma take kamar wannan abincin yayi mata kadan amma taya zatayi ta fara karba hannunsa nema yake damun ta... Agaban ta ya ajiye ya koma gefe ya daure fuskan sa normally... Tayi shiru tana zare ido Abun nata na mugun bashi kallo"wannan wata irin yarinya ce"yana ganin yadda take eyeying abincin amma sai take nokewa kmr batasan ya kawo ba. yanzu haka taurin kai yasa bazata ma iya ce masa "thnks" ba bare taci agaban idonsa... ya tabe baki yayi zaman almst 5minutes yana kallon ta jinkansa na daban agabanta batace masa uffan ba. gabansa ne yaketa tsinkewa for no reason, Daga bisani ya mike ya fita waje dahar kamar ta sa hannu ta dauka tafara ci amma tana kaiwa hannu sai taga kamar shi zai shigo sai ta mayar... Shikuwa wayarsa ya ciwo yana latsawa dan haka kawai ganin yarinyar yasakashi yafara jin kakkarfan feeling ajikinshi haka kawai yake jin kamr yana bukatar matarsa . Ya dau lokaci ko dan yasrah bata saka abincin abakinta amma haka tayi ta gadin shigowarsa... "Yana turo kofar kuwa suka hade ido tayi saurin sunkuyar da idanun ta har ya kada yayi ja abun dariya abun tausayi.... Adua ta dingayi aranta jin duk yadda ya dosu ko suka hade ido kirjinta ya dinga bugawa kenan kamr zai ballo waje. Har ga Allah Ya sha mamakinta daya ga bata taba komai ba... Sai ya share ya juyota gaban ta yaja drwer sabon syringe taga ya jawo zai fara hadawa wani irin bugawa zuciyan ta yayi hannun ta har na karkacewa wajen jawo cup din shayin agigice zata kai bakin ta, nan ya tashi ya dube ta tare da hade rai yace Ah a,Ai na dauka allurn kika zaba Bata amsa shi ba ta kafe cup din akanta tsuru tsuru tana shan shayi dama ya riga ya fara hucewa so ba gargada ta shanyeshi. Satar kallonta yake Ya tabe baki yace kai i just cant waste my syringe tunda kika sa na bude bari namiki kaawai.. A sulale ta sauke shayin daga bakin ta zata fashe masa da kuka...tuni ya sa yatsu ya mata shhhh quietttt. Yace Baki so ne? Ta gyada kai innoncntly ba don san ranta ba yace amsa ni zaki nayi ..tace kace idan nasha tea ba xakamin Allura..did u enjoy hurting ppl? Rudely Yace mata yes ki dauki sandwicth dinnan kici idan bahaka ba gaskiya zan yi miki Alluran tunda harna bude. .he sound serious da yake maganan don haka take jin tsoro sosai.. Lokaci guda ta daure ta cije ta shiga cin abincin agaban sa kamar ba ita ba yana lura har wani zufa ke fetsowa agoshin ta... Yana tsaye har tagama cii tayi kyam da cikinta har da karamin gyatsa Ya zuba mata ido duk Jira yake ta nitsu tahau gode masa ita kuwa jitake da akan data goden ne gara kawai tayi faking jin fitsari, nan ta shige bathrum tabarsa awajen atsaye, Tsaban dadewar datayi har ya gaji ya bar mata dakin bata fito ba. ****** Tunda daga wann lokcin jikinta ya warware sosai Amma bata kara barin sunhadu da Ahmed ba sabida bugun zuciyar dake damunta sosai inya kalleta duk ta dauka danshi mugune kawai shiyasa jikinta hala yake rejecting din presence dinsa da alaman bugun zuciya. Dan izuwa yanzu ko sunansa aka kira sai taji gabanta ya fadi. Ana washe gari hidima ta jona farida suka fara shiryawa dan anriga da kawo artist din da zata musu kwalliya da komi. Da sassafe masu shiryasun sukazo domin tsantsara musu kwalliyar da zasuje event din dashi Mai make up ta kalli yasrah tana murmushi ganin natural beautyn ta dat is striking barinma da babu ko digon spot akan fuskrta. politely tace 'maamm pls pls wani irin make up kike so ayi miki? Babu yabo babu fallasa tace kar amin mai yawa nude kawai nake so wanda baiya nunawa sosai, pls ko foundation bana so a samin just do my brows then liners,nd gloss i just want everything to be nude nd natural,..thank u Gyada kai artist din tayi tace mata"okay Na gane" Gashin girarta ta kalla taga acike suke, ta fara gwadawa wao ko za a danyi caving ya bada slim shape, Kai tsaye yasrah tace no A'a batason haka. Artist din batace komi suka haura can ciki wanka tay ta fara suna zaune suna jiranta lokacin har ankawo musu dukkanin abubuwan da suke bukata domin shiryata lokcin farida har anfara mata a data dayan dakin agaban sink ta tsaya tare da matse tooth paste ajikin brush ruwa ta kunna snn tahau goge white set of teeth dinta a hnkli har tagama ta kuskura bakinta ta bude goat milk body scrub and gel ta gogga a fuskarta da jikinta after like 10 min tayi bayan yasha tasa duster tay wipping nakan fuskar sannan tabishi da wani haɗaden face mask din turmeric dilka paste which its so yummy gashi ye'llowish in colour kalar ya balain daukar fatar jikinta sosai shima saida yaci 10 min a jikinta snn ta wanke shi snnn ta hada ruwa mai dan dumi tayi wanka ta wanke kointa tafito soo freshh tay fess sosai. Tana fitowa ta kimtsa jikinta snn aka fara mata kwalliya,wajajen karfe goma daidai suka gama kwalliyar yaci akalla 1hr 20 mins ba acika mata dayawa ba kamar yadda tace amma fa baramin kyau tayi ba dan tamkar wata princess hakanan tafito.Artist din ne tayata saka mata jewries dinta a wuya komi nata brand dayane har da agogonshi sai golden earing da matching bracelet din sarkanta mai kyau dede hannunta. Duk dama an gyara mata gashinta kamar na sarauniya amma batayi gigin jin zata barshi abude ba, turban scarf red color mai dauke da wasu redish crystals aka daura mata akai yy kamar flower cap ga front hair inta da ya fito ya kwanta lub lub yabi sajenta sai ya kara mata wata muguwar kyau mai dauke numfashi sosai. wani kayataccen murmushi artist din sukata sakarwa dan ba karamin kyau yasrah tayi musu ba. takalminta mai kyau marching colour na kayanta sabuwar sandal heels ne golden colour mai tsini ta saka a kafafunta . A hankali take takawa kan step akai har ta fito izuwa babbaan falonsu na waje. Lumshe ido sosai hjy khadjitu tayi snn tace tubarkalllah, Masha Allah dan data ganta duk ta sake baki kamar bata gane ta ba, Tana isowa gareta tana murmushi tace "Autar mama kinyi kyau fa" da murmushinta mai kyau tace "nagode mommy, toh ina su anty nafisa da farida? Nasan dai hajiya ta ta wuce tuntuni daman tace ai bazata jirani ba bakinta sunacan.. Hjy khadijtu tay murmushi tace mata duk sun wuce sadik ne yaje ya ajesu, yasrah tafara jin kamr zatay kuka cikin lallami tace Karki damu my doter, kema yanzun zaki bisu. Nima daga baya zanzo ina jiran wasu ne bana son kuma ki takura acikinmu. Batace komi ba ta dawo kusa da ita ta zauna alokacin ita kuma wayarta yafara ringing ta dauka tana magana da bakinta na Abuja da zasuzo.. Ta kammala wayar kenan sai ga Ahmed yana saukowa acikin gaggawa jikinsho sanye da wata sky blue getner mai laushi dinki babban riga yay kyau looking real matured sosai kamr bashi ba,hjy khadijatu ta kallesa sai tace Alhamdullhi tazo ta Gidan sauki ma yasrah ga nan yayanki zai wuce saiku fita atare. Da sauri ta daga kai tanamai duban ta gefensa duk ta dauka yaya sadik ne yy appearing frm nowher suna haɗe ido da Ahmed ta tsaya cak ganin shima kallonta yakeyi acikin sarkafewan idanu yarasa abunda yake haifar masa da shocking a dukkan ilahirin jikinshi indan ya kalleta. Bugun zuciyarta daya komayi agaggauce yasaka tayi sauri ta dauke nata idon batace uffan ba ta saukeshi can kasa jin koinanta ma rawa rawa taciki. Haka kawai taji kamr tace ta fasa tafiya wajen hidiman inhar da shi za'aje. Yana isowa cikin falon Qamshin turarensa ya gauraye wajen da qamshinsa yana lura da gefen idonsa yadda tabi ta bata rai tabi ta toshe hancinta stylishly da da veil dinta kamr ba son shakar qamshin takeyi ba. Tana ji sukay magana da hjy khadijatu. Har suka kammala batace masa uffan ba shima baice mata ba yasaka kai ya fita. Tashi tay da sauri ta koma ciki tareda cewa hjy khadijatu zatay fitsari. Ahmed Yafi minti 10 a mota yana jiran ganin fitowarta amma sai shiru sanda ya fara danna horn daga waje snn hjy khadija taje har kofar dakin ta buga mata kafin nn ta hakura ta fito Kanta akasa bata bari sun hada ido ba ta bude kofar, hjy na lura da yanaynta ta basar, tace maza Kiyi sauri kije yasrah yana jiranki karki bata masa lokci. Muryanta a sanyaye Tace toh mummy saikin zo. Daga nan ta fara tafiya ahankli kamr bazatayi ba cikin nitsuwa hartakai harabar waje. Tun fitowarta yake satar kallonta daga cikin glass din motarsa, lumsashun idanunsa da suka cike da ruwan takaici sune suka sauka akanta ayayin datake tafiyarta cikin wani irin jan aji mai tafe da nitsuwa da kamiya. Lullumshe idanunsa yakeyi abzata yafara jin kamr wani iska mai sanyi yana hurashi from nowher ayayin da yakure kyakkwan surar jikinta da haadadden fuskrta da narkakkun idanunsa da kwalliyar da aka mata dats sooooo breathtaking,yadda suman ta yay coils ya kwanta agaba yay luf luf ya dada shagalar da shi, kusan narkewa yakeyi ahankli akan seat din motarsa batare da ya sani ba. Tana isowa ta gaban motar ta tsaya daga nesa kikam dan batasan wani mota yake ciki ba. Horn ya danna tare da mata alama da wutar dake gaban motar snn ta taho, nan ma ta tsaya agaban kofar, shiya gaji ya bude lock tayi saurin bude gidan baya zata zauna yabita da wani irin kallo. Ya hade rai yace "ni driverki ne da zaki zauna abaya ina gaba?..ta lumshe ido kafin ta hanklta har ya sauko dakansa yazo ya bude mata gaban motar tareda turata ciki harsanda ta zauna snn ya rufe motar suka kama hanya. Acikin wata Babban jeep na landcruiser maiji da lpya ya dauƙesu izuwa inda hidiman hajiya yake gudana. Banda sautin wakar oumo sangare babu abunda ke tashi, dan Tafiyar kurame sukayi har suka isa wajen event din dan tsakaninsu saidai satar kallon juna. Wajen ya bala'in cikawa da jama'arsu dan haka aka dauki lokci wajen shirya musu wajen parking da security checks . Tana Allah Allah ta sauka ta shiga ciki Shikuma a lokcin ne wayarsa ta hau ringing ya dauka yafara amsawa Batare da yy unlocking kofar ba. Basu wani dade da isa harabar hotel din ba sai gasu hjy khadijatu da bakinta na Abuja sun iso haka nan duk aka dakatar da kowa domin basu hanyar shiga ciki. Lokacin ne Ahmed ya kammala wayar dayakeyi daga asibitin har sai bayan hayaniya ya dan lafa snn ya bude lock din motar yasra ta bude ta sauka kasa tanajan tsaki acikin wuyarta da takaicin yadda ya ajeta ciki for no reason. Adan dole kawai take binshi abaya abaya sabida iyanzu shine kawai ta sani gashi batason wani hayaniya duba da yadda kowa ya zuba musu ido kamr sune kadai mutanen da sukayi kyau awajen. Acikin wani babban hall na cikin hotel din ake bidirin wanda daga hangen kyaun wajen kasan if you're not in the first social class level bazaka zo wajen baz kyale kyalen dressing da kamshin turare dake tashi kawai ya isa ya bayyana maka cewa ba kananun mutane ne zaune a wajen babu abinda ke mamaye da wajen yake kuma dauke ido sai Top nocht party decor musamman ma kyallkyalin Hefty electric flowers da kuma pure white royal seats na VIPS wanda suke zuba kyalli kaman baza'a taba zama akansu ba. Kasar wajen kuma is line with red carpert a tsakiya gefe da gefe kuwa angama basa hakkin sa da flowers anbi an lailaiya shi da vintage heads light daga samansu kuma eight bright chandeliers ne dake haske da ganin wajen baka isa ka shiga ba sai kana wane ko Dan wane. yan samari ne da yan mata sun kai su goma sha takwas agefe sai hira suke suna dariya kowa ka gani awajen is very cute in his own way Wasunsu farare,wasu exremely white wasu kuma chocolate wasu dark they all look cute all dressed up designer gowns and suite and toxidos sunyi mugun kyau kaman su suka zabe kansu duk Wanda zaka gani awajen yana da kyaunshi and they're all chilling ana jiiran saukan manyan iyaye time to time ana daukar hotona, Manyan Mata ma an kure adaka, manyan hajiyoyi wanda basuyi anko ba suka sanya manyan atmafofi da kasaitacun leshuna kamar chantilly da silk jackurd tsadadu Fuskan nan tasha make up an kwalkwaleta tafito ubansu. Tun karfe 10 hall din ya cika da varieties of body quards da family na Manyan manyan jiga jigan yan siyasa da kusosin gwamnati da manyan ogogi da kuma business men of the top list kowa ya sauko ne tareda securities dinsa da familynsa,wankansu is Filled with class da hadaddun yaransu masu ilimin zamani most of them are captains of the industries or proud graduate of xclusive universities in world. Tuni taro ya fara bada ma'ana inda event organisers sukayi assorting kowani babban mutum awajen daya dace dashi da kuma irin mutanen dasuke sa'a.. Slow backgrond music mai sanyi da dadi ke tashi a backgrnd din hall din irin wanda dai bazai hanaka jin magana ko amsa ta ba. hajiya maimunatu tare da kawayenta suka shigo in a grand way cikin salon da yaja hankalin kowa cos kayan jikin su is so gorgeous dark red suka saka wankansu ta irin kure adakan adakan nan dirin jikinsu na manyan mata kasaitatu ya fito zak zak wanda shi ya dada sa suka dawo abun kallo ko zama ita kam batayi ba. Yawanci kawayentan tare da yaynsu sukazo babban aminiyarta na nan nigeria hajiya salma shagari, Itama tazo da kyakkwan danta FAHAD OMAR SHAGARI ,very young and attractive boy baifi da shakaru biyu ya girme yasran ba, yaja hanklin kowa kansa ne dan yanada tsananin kyaun fuska gashi da dogon hanci da jajayen labbansa heartshape da suke yawan jan hanklin yan mata, shi farine amma ba can can ba idanunsa is deep nd sexy shiyasa bawa kowacce mace yake zubawa idon ba dan mata daya basu iya zumrewa yana da tsayi above his normal age of 22, saidai baidawani jiki sosai snn baza akirashi tsiriri ba, he is all branded in all black suite babu wani surkin kala ajiki, kansa yasha dan iskan askin gayu hannunsa riƙe da tsadadden wayarsa ta iphone,daya zo ma ba kula kowa ba ya wuce bar ya nemi drink tare da abokinshi Khaleed da suka hakimce awajen zamansu na musamman ata gaba gaba saidai duk zamansun nan idanunsu kaf yana kan yan mata. Anty nafisa da su sadik tare da yarta farida already sune ata agaban hall din kwalliyar su nayau yazo da sabuwar salo ita da dan uwanta kala iri daya zak zak suke rocking kayansu is blue in colour irin wanda Ahmed ya saka ajikin shi. Iyayen nasu da Farida da yasra ne suka sako kala iri daya wato red colour na musammn da akay pairing musu da gold. Tun bayan Shigowar Masu hidimar yasa aka dan nitsu aka tattara hankli waje guda dan kuwa kowa hanklinsa nakan familynta ayau Anakan rububin shiga Bayan kusan kowa ya samu waje tareda samun cikakken nitsuwa, babu wanda bai shigo ba,sai ya kasance hajiya khadijatu ne awaje da yaranta ake jiran samun cikakken nitsuwarsu acikin hall din amma dukkan wani mahalukin da aka gayyata by now yana zaune awajen zamansa na musamman yana enjoying din extravagant view na hall din gabaki dayansa dan wani irin dukiya na musamman aka narka wajen kawatashi, mawakan da aka gayyato suka fara kida mai dadi aka fara rero wakar soyayya na hausa. Jim kadan ta nemosu acan waje inda suka fara karasowa tare ciki lokacin kowa ya daddaga ido sama nan take idanunsu da zuciyoyin su sukaci karo da beautiful set of three walking down majestically hajiya khadijan ne a tsakiyarsu Ahmed yana a haggu da yasrah a dama,ahankli ta riko hannun mummy din nata acikin wata sssanyr taku jelar gown dinta ya bazu yabada bridal style yana wani biyosu a baya, Hadaddiyar Kwalliyarta ne yake magana dakan sa inda shima nitsatsen dressing dinta na flowing fitted red gown mai fallen neck da off shoulders hand yake fallasa ajinta da kasaitarta uwa uba da wani irin kyaun fuska na musamman datake dashi mai shigewa har cikin idanu. Yadda hjiya taje tahowa ciki tare dasu zaka rantse yau ranar aurensu ne cos thy look simply breathtaking.. gaban su kawai suke kalla dan idanun su baya kan kowa sannan basu bata ransu ba amma basa yin ma wani murmushi.. Daf kaiwa kusan tsakiyar fili wata hajiya tazo agurguje ta janye hjiya khadijatu cikin wata muhimmyar magana wanda yasaka sudden panic attack na camera flash yaso ya rufe yasra musmn da masu daukar hotonsu suka kara tsananta daukarta da kyau musammn data tsaya a tsakiyar way din daga ita sai shi.. Shikansa Ahmed bai tabajin kansa a irin wann yanayin ba like all eyes on them kamar sune celebrity of the nite. Da sauri ta kama hanya zata kara da gaba idanun mutane yay mata yawa sai jiri jiri ya kwasota zatayi baya kenan taji har an saurin rikota ayayinda tadan rangwafo ajikinshi tare da kankamesa a tsorace, adan tsoracen ta daga ido ta kallesa jin kirjinta kamr zai balle sabida tsananin bugawa. Atake idanunsu ya wani sarkafu acikin wani irin salo mai tafiyarwa ya dagota jikinshi ahankli snn ya riko hannunta dake rawa cikin nashi jin tsikar jikinshi na tashi yay sauri ya shanye abun da yakeji aransa ahaka suna kan kallon idanun juna idon Kowa awajen nakansu, almost kowa saida yay admiring din romantic chemistry dinsu dan bakaramin kyau da kuma dacewa da junansu sukayi ba.. Suna karasowa wajen ya kaure da tafi mai kara sosai mutane duk aka mimmike tsaye hjy maimunatu who is alwys proud of her family ita tafara gabatar da taron kafin nan tayi introducing din familynta dukawa jama'an wajen in a formal manner tunma kafin suje wajajen zamansu su zauna. Yadda Jikin fahad ya hau matukar rawa cikin kasa tatattara nitsuwarsa bayan yaga yasrah hakama zuciyarsa yake faman huruwa yana harbawa da karfi wajen saka idanunsa da hanklinsa akanta cike da yanayina baqar mamaki. Dan bai bata tsammanin Kalar haddadun yan matan da zaizo ya tarar ba kenan,aransa sai maimaita sunanta yake dashi da abokinsa duka suka kasa iya dauke idanunsu akanta dama sauran yan matan sunata famar kokowar gane wacce tafi kyau acikinsu amma sun kasa ganewa akan lokaci. Idanunsa gabaki daya yanakan yasra ne yanzu tunda yaji ankira sunanta yakasa samun nitsuwa, yana zama yafara share zufa akan fuskansa wanda suka taso masa from no where abunka da manemin mata,sam ya kasa samun nitsuwa. Muryansa kasa kasa yace ma abokinsa "wow Guy i cant believe dis ashe akwai kyawawan mata haka a duniyan nan, men she is damn..i cant wait to meet her, yafara nuna yasra asace. Nan da nan aka shiga bidirin hidima kowa awajen da irin gaisuwar da aka masa cikin aminci da kuma karramawa daganan aka bude taro da speeches kala kala na yan siyasa. tun zaman yasrah anan hanklinta yake kan wayarta chatting takeyi da kawarta jasmine dan tuni masu daukar hotonansu awaya suka baza a IG jasmine tanata kallonsu tanajin dadi... Sai tambayarta take akan waye Ahmed amma yasrah bata gaya mata komi ba sabida ranta ya mugun baci da farkon kalman datace mata wai ko shine angon naki da mumy ta zaba maki Ta jima suna chats din sama sama kafin nan ta gama ta aje wayartata ajaka lokcin Ahmed yana tare dasu brother hamzat da su sadik ata dayan bangaren inda maza suke tare suna ta hira Shikansa hanklinsa nakan wayarsa yana satar kallon short video da hotonan nasu shida yasrah da aka watsa aransa yanata tunanin yadda mutane suka kure wajen yada gulma da abun da bai da amfani acikin gaggawa. Takaici takeji aransa dan yasan this alone may be the reason da yarinyar nan zata rainasa dan haka dolene ya kara daure fuskarsa da ita tasan da cewa bayama wasa da ita. Duk mutanen abujan sunxo,su anty adizat da nurat, Adiaha da alhaj bello ne kawai suke gida a Abuja basu zo ba. Bayan nan kowa ya wuce yin abunda ke gabansa aka saka entainment da refreshment sann aka fara introducing din juna tsakanin newly elected politicians da business tycoons. Lokcin yasra tana tsaye kusa da inda hjy khadijatu take magana agaban wasu manyan mutane suna dan tataunawa akan wasu ayyukansu dinsu da suke son farayin aikinsa next week a lagos kamar daga sama taji wata husky voice yana dan matsowa kusa da ita yace"Assalamu alaikum. A nitse yasrah ta waigo jin muryan da bata tabajin irinsa abayanta ba.. Saida ta dan ja aji batare da ta kallesa bama tace "Wa alaikum salam. Suna hade ido yaji ya wani tafi diffffff Kai tsaye ya miƙa mata hannunsa dake rawa rawa da niyar suyi musabaha sann yay introducing kansa a mtsayinsa na big boy Da Wani irin kallon rainin wayo tabi hannun wanda yasakashi jin nauyi yay maza ya sauƙar tare da sakin Wani shu'umin smirks da ya kufce masa abazata girarsa nasama adan dage da wani irin yaudarrarriyar husky voice mai ficewa da sanyin kame aji yace.. "miss Yasrah ko?.. Luii din Idanunta ta tsura masa tanai masa wani irin shu'umar kallon dabai gane masa ba dan Mentally ta kyabe bakinta tare da sakin Wani irin yangataccen rolling eyes tace mishi"yes,and you are? Nan ya gyara tsayuwarsa muryansa a dan tausashe sosai yace Mata i am FAHAD SHAGARI .Also knwn as "PRINCE"..i must say ure a beautiful princesss. Yaƙe kawai ta mayar masa batace mai uffan ba acikin salo ta kwace idonta anashi daga nan ta basar dashi batace mai uffan ba wanda daga ganin yanayin tsayuwarta ma kawai zaka san cewa hanklinta baiya kansa sosai. shirin mata magana yakeyi akaro na biyu sai yaga harta ma dauke kanta aknsa. Kafin yya bude baki yy magana har iyayen nasu sun karaso wajensun. ..,hajiya maimunatuce agaba tare da hajiya salma shagari dukansu sunadan sakar musu murmushi, a Cikin salo hajiya maimuna ta dafa kafadun yasra cheerfully tana murmushi sosai tace..."Auta, i hope ure having a good time?. Murmushi kawai ta sakar mata batace uffan ba ta dada rikota sn tace "okay..meet hajya salma she is the director of NIMASA and the former minister of foreing affairs. Yasrah ta juyo ta direction din hjia salma take da kyau fusknta babu yabo babu fallasa cike da ladabi da girmamawa ta dan rusuna kai snn tace "ina yini maam?..its my pleasure meeting you. Hjiya salma da tuni tayi tsayuwar cak sai data dan rungomota a jikinta tareda sakakken murya kafin tace"me too,my beautiful darling" cirota tay ahnkli tare da shafa gefen fusknta cikin gamsuwa tace..kai turbarkallah masha Allah, sai ta dan sace kallon hajy maimuna "tace hajiya? Gaskiya yarkin nan isso beautiful masha Allah. Allah ya bawa mai rabo sa'a. Dariya sukai atare jin irin impression din da hajiya sama ta bayar Ganin ta sauke kanta kasa yasa tace.."toh ya shirin fara studies? Ahankli cikin sauke kai kasa Alhamdullh, Babu bata lokaci tace okay, kun gaisa da Fahad kuwa? Tin kan ta dago kai, ta dube danta fahad adan fakaice tace son ka gaisheta kuwa har nidake nake cewa zakana kulawa mana da ita a schl? Sosa keyarsa yay tsabar dadin jin haka tareda girgiza kai ta harareshi Tace my darling this is my son fahad nd i hope u will get along very well shima kamr dan uwa ne agareki anan kinji Yasrah batace komi ba ta gyada mata kai snn ta dan juya ta kallesa a kiyasce tace mishi "Hi..Dadin muryanta daya ratsashi harta jini da kwakwalwa yasakashi ya dan lumshe idonsa smm ya kuma budewa atake muryansa atausashe sosai yace mata..,ya kike?,.Kai tsaye cikin dedeta nitsuwarta Tace Alhamdullhi,its my pleasure meeting u.. kansa ya sosa kadan tryn to look so cute cikin snyin murya yace mata "me too. Tattaunawa kadan sukayi atsakaninsu tare da yaran nasu snn suka basu waje da cewa they shud get to knw each oda dan fahad ma law yake karanta a base universityn abuja. Suna barin wajen wani Shiru ne ya kuma ratsa tsakanin su ayayinda fahad yaketa kokowar sanin abinda ya dace yace domin jawo hanklin yasrah izuwa gareshi cikin sauki kamar yadda ya sabayi da yan mata. Afannin yasrah kuwa Kwata kwata yau bata san ina hanklinta yay ba, Nd What bothers her the most is ganin kanta atsaye kusa da wani namijin sam bai zame mata wani abu na musamman ba wai ko irin bugun zuciya da faduwar gaban nan sam sam ta kasa jinsu. hakama canjin yanayin datayi taji musmmn a kwana biyun nan tun ma sai tajishi shiru kamar an daukesu cak Dat only means her heatbeat was for sumting else. Lokci guda ta shiga tunawa da shi, ohh Dat yaya Ahmed must be a demon, bad energy smh. Inba haka ba Mutum kamar aljani daga yazo waje sai taji gabanta na faduwa ko zuciyarta yana bugawa. Gashi ko kadan batajin yana burgeta sabida ta lura da shi yana da rainin wayo, Duk sai tabi ta rasa dalilin jin daban datakeyi agabansa kodan bataga wani abun burgewa atattare dashi bane oho "dan kyau da aji kam taga yana dashi babu laifi, amma dake ma duk wann basu wani dameta ba sai bataji wani abu sabo ba.. saida tayi nisa a cikin tunanin zuci kafin nan can taji gyaran muryan fahad a daf da ita. Juyowa tayi ta gefensa caraf kuwa suka harde ido,ganin ya kasa janye nashi idanuwan acikin nata yasata tsareshi da gyaran muryan itama sai a sann ya dan farga ya tattaru nitsuwarsa,dan Dafe saman goshinsa yay tare da sakin wasu sanyayayun seducive smiles daya kara mai kyau cikin tausashiyar muryan sa mai dadi yace."uhmm Pls forgive my manners yan mata Ina kike ganin zamu je muzauna,i think is best if we get to knw oursefs more right?..We can go outside if u like in nan yay miki surutu dayawa i dont mind.. Ba yabo babu fallasa kuma batare da ta kallesa ba tace okay dan dama tana Allah Allah ta fita waje. Agindin wani shelve suka zauna suna fuskantar juna tace ....So,Wat did u want to knw?..boyayyar ajiyar zuciya ya sauke kafin nan Yace "ur name,ur schl, friends..ur likes nd evrything, . dan Kyabe baki tayi tace dont u think Thats too much ? Kafadunsa ya daga rigimance tareda cewa No, i can get my answers frm sumhwre else,amma akace waka abakin mai shi ai yafi dadi. Batace masa komi ba sai data jan snn tace."Okay I am yasrah husain Sann ta gaya masa inda tay karatu atakaice,daga nan dai sai bata kara masa da wani abu ba. Sounding very impressed dajin cewa tay rayuwarta mafi yawa ne a kasar waje cikin Turkey snn harma tajejje kasashe daban daban hutu in d world yasan ta waye sosai, hakan dayaji ne yasashi ya gyada kansa cikin balain gamsuwa da ita, snn yace wow very Impressive Special name for a beauty princess,nan ma ya dada kashe muryansa in a low sexy tone yana cewa ure soo beautiful.I cant even explain it.. Shiru tay witou much xcitement ayanayinta Snn tace mishi i know i am..so thanks..! Kallonta yake with amusement irin ko zaiji ta furta wani abu sweet akansa shima amma sai shiru..sai Can dai ta budi baki tace "So, wat abt u? Takaitaccen Dariya yayi kamar irin dama yana expectinh tace hakan din nan,"yace nikuma?..Oh no..not now...Inna fada miki nawa yanzu ai gobe bazan samu damar yin dogon hira dake ba. Tace uhum kamar ya? Kallon cikin idonta yay snn yace "na lura kamar Baki son yawan surutu But im suprised u stayed out baki zuwa socials night kenan. Tace yes bana zuwa Takaitaccen murmushi ya karayi yanamai dage kafadunsa sama yace u knw unlike us here they are very social ppl nd open They hug, they gist. Hmm kawai tace mishi daga nan batace mai komi ba,sai Can data gaji tace."mum dinka tace kana schl wani course? Adan shu'umance ya dubeta cikin salon kyabe baki snn yace LAW. Ke fa me zaki zo ki karanta... althoug naji anacewa aure ne ya dace dake.. "So Who was dat man da dazu kuka shigo dashi? Idanunta ta juya akansa tare da sakar masa wata mamakkiyar kallo Tace" excuse me, really?..dan dariya yay a sigar zolaya snn yace Hey chill im joking... but i mean u guys stole the show...i gues u knw dat are just like a friend to me now so Sooner or later sunan zai zama daya a schl. Tace hmmm, u think.? "Im going to study law and Dats it. Sama sama suka fara hirar course din hartaji tana sha'awar zuwa makanrtar nasu dake fahad ya iya bada labari kodan kawai ya burge. Sai Can yace ga can friend dina can pls Muje ku gaisa dashi so Shall we? Tace yess. A Tare suka kamo hanya izuwa gaban wata hadaddiyar mota benz Har gabansa suka karaso suka same sa tareda da wasu yan mata iyayen kadadi wanda tun ma fahad din bai miƙo hannunsa ba su ka mikamai nasu hannun aka gaggaisa Already ya saba yan mata marasa kamun kai irinsu dan haka bai damu ba,a duk yadda sukaso su kushe yasrah din cikin zamba cikin aminci baiyuwaba ganin yadda hanklin fahad din yay nisa akanta da alamn zucyarsa harta fara zarmuwa akanta. Itakam ma batasan meyakeyi ba zamewa tay ta barshi dasu awajen snn taje can ta same farida suka fara magana akan abunda ke gabansu. Bayan sun kammala tattaunawar farida ta riko hannunta tace sis waini bazaki kaini mu gaisa dashi bane?Yasrah tace waye? Da baki ta nuna mata su fahad tsaki yasra taja ke farida Ki raba kanki da wann tukun ko zaku gaisa kibari wayancn yaran su watse awajen Basu da hankli zasuje suzageki kuma bana son a raina min ke inba haka ba yanzu zasu san da cewa bana da hakuri. Dariya farida tafashe dashi tace "ure not serious..Amma dai he is good looking.. Yasra ta dafe kai alaman bata son zancen tace just stop saying this badon su mum ba wazai kulashi mtsww Lets just waits nd see if he is really gud din har zuciya dan banason inje schl batare da na shirya ba and ques what? Shima law student ne amma yana aji biyune i think Farida tace its okay mutafi nikam Riko hannunta yasra tayi tana cewa yawwa kinga tunda yau akwai reception a gidanmu zamuje yawo cikin gari ko?Da akwai abubuwaan danake so muyi tare dake kafin kitafi UK, tace okay babu matsala. Ahaka suka bar maganan. Wajajen hudu da rabi na yamma saura aka rufe taron inda aka fara watsewa sauran speciaal quest mata aka koma mansion domin halattar get to togethr reception da zasuyi har dare wann sai kana da special IV. Kafin kace wani Abu har an watse wnn karon motar yaya sadik dinsu suka bi aka komaar dasu gida... [6/26, 6:01 PM] SURAYYAHMS: Wajajen karfe 4 suka isa gida yaya sadik yay droping dinsu acikin harabar mansion din hjiy maimunatu lokcin duk Vip quest dinta sun iso wani sabuwar rubibin shagali ya cikkke gidan bana kadan ba anata shagalin hidima hayaniya yay yawa kusanma babu mai jin wani. Hannunsu rike dana juna suka shigo gidan direct dakinsu suka nufa kayan jikinsu suka hau sauya direct yasrah ce karshe wajen kammala shiri cos she alwys love to look super cool, baqaqan abaya suka saka akan riga da wando dan ma kar agane shirinsu da sukeyi na fita yawo cikin gari. Already sunyi shige shinge sun caccakalo nice button a online sun nemo best location na shan icecream a waje. Around 5 na yamma suka tattara kananan yara na baki sukaje har waje bakin gate dasu dan abasu gate pass batare da anyi suspecting dinsu, Plan dinsu yay aiki successfully suka samo sukabar anguwan tareda tsare abun hawa daya kaisu location dinsu.. Wani park suka shiga wanda dai bayabo ba fallasa Its was fun for them saboda wajen is quiet babu hayaniyar mutane sosai aciki. Anan suka zauna sukayi enjoying kansu sosai far away from noise din dake cikin gidan nasu sun sha ice creams babu adadi snn yasrah tay swimming competition da wasu yan mata kayanta gabaki daya saida tajikeshi sa ruwa jagab gashi basu da lokcin tsayawa ya bushe Tun anan tafara barin sanyi sabida jikakken kaya dake jikinta, Ganin dare zai fara rufawa sukayi marmaza suka saka abayansu akan kayansu suka dawo gidan cikin gaggawa duk dama ficewar tay musu sauki amma dawowar ne saida sukaji wuya dan dakyr suka iso daidai sun dawo kenan sukazo suka samo anata nemansu agidan duk cikinsu ya duri ruwa dan sosai suka tarar da cewa Hanklin hjiya khadijatu duk ya tashi Allah yaso da aka titsesu mai gadi ne yace yagansu sun fita waje da yara ne makwabta.. fada hjiy maimunatu tay musu Bacin sun koma room dinsun ne suka canza jikakkun kayansu sharp sharp suka fito still suka tarar da cewa ya sadik harya siyo musu wasu ice cream din. Farida bata wani sha ba sabida sanyi already ya fara shigarsu sosai sabida wasar ruwa da sukayi. Daidaikun yan uwansu hjiya maimunatun da basu tafi ba sune suke keeping dinsu busy a sashensu Ahmed kuma tuni yakai mutanen abuja har airpot domin tun daga wajen hidiman sukayi sallama da hjya khadijatu akan zasu koma Abuja. Tsaraba da souveniers masu yawa su anty nurat suka koma Abujan dashi. Ahmed bai dawo gidan ba harsai can dare suka fara tattaunawa akan maganan karatun yasrah a base university dan bada jimawa ba zata wuce lagos bazata jima a katsina ba.. Kwance take akan fankacecen gadonta ta saka normal nitynta wandon kitty cat da vest dinsa pink colour sosai ya amshe fatar jikinta, kure A.C tayi yana hurata danko dankwali bata saka akanta ba sabida jikewar da suman kanta yay, sai attishawa takeyi every after 5 min tana son ta rage karfinsan amma inaaa wani irin kwuyar zama tay blowing din hair dinta da hair dryer shine ya dinga damunta kawai saita barsa ahaka yana shan iska sai shasharbe jikinta takeyi dan duk Jikintan ya dau wani mugun dumi saidai ba irin dumin nan na zazzabi ba Duk da haka tanakan shan ice cream dinta hankli kwance tana chating da kawarta jasmine akan fitarsu da sukayi atare da farida. Ata fannin faridar kuwa Luckly enough ita kam babu abunda ya sameta tunda tayi wanka ta saka rigar sanyi ta shiga bargo shikenan sanyin yabi ya kyaleta tay baccinta cikin nitsuwa, yasrah data dau lokaci tana chat din bata san sanda tay bacci ahakan ba, can cikin tsakar dare zazzabi mai zafi ne ya rufeta ga wani irin ciwon kai daya hanata komawa baccin gabaki daya Washe gari da safe khajy maimuna da kanta ta shigo ta tada su akan suyi sallahn asuba inda taganta a nannade cikin yanayin zazzabi. Tana saukowa kenan ta haɗu da Ahmed suka gaisa lokcin zaije sallan asuba ce mishi tayi akan yasameta idan gari ya waye, ya amsa mata da toh kowa yayi hanyarshi. Su yasrah kuwa suna yin sallah suka koma bacci. Bayan ya dawo din ne hjiy maimunatu take ce mishi bata gane jikin yasra ba in ya shirya ya zo suje asibiti kawai a dubata. Koda tay masa tayin zuwa da ita asibitn bai mata musu ba dan baisan wani abu yau ya kara hadasu. sai wajajen k'arfe 8 Ahmed ya fito yayi side dinsu hjiy maimunatun danta shaida mishi yazo da safene zai kai yasran asibiti a dubata, yana shiga ya tarar dasu hjy maimunatun zaune itada hjy khadijatu wato mahaifyarsa sunakan tattaunawa akan wani abu wanda suna ganinsa suka yi shiru, saida ya samu waje ya zauna tukunna ya gaishesu cikin girmamawa babu yabo babu fallasa suka amsa mishi sai kuma yayi shiru jikinsa yyi sanyi kalau ganin yadda suke kallonsa, da dai yaga shirun yayi yawa yace "Mumy nazo ne akan maganan zuwa asibitin", sai da ta gama abunda takeyi awayarta snn ta juyo ta dubeshi bbu yabo ba fallasa still tace kaje tana side dinsu pls ka turota ta shirya ku tafi. "toh" kawai yace ya mike ya fita, yana fita awajen suka cigaba da maganan su. Yana tafiya yana zancen zuci mamakin irin yadda hjy maimunatu take daukaka yarinyar nan yakeyi toh wai meye ma da yarinyar da har xa ayi ta cusa masa ita, wani dogon tsaki ya ja rai a bace ya isa side dinsun Dakin da yasan zasu iya kwana ciki ya nufa ya tsaya daga bakin kofa fuskarsa ba a sake ba knocking yayi da farko yaji shiru, sake knocking yayi tare da tura kofan dakin a hankali yasrah ta mike zaune akan gadon tare da sakin atishawa, idonshi ne ya fada a kanta lockin hulan dake kanta da mumyn tasaka mata ya zame ya fadi akan pilow sai gashinta mai tsayi da tsulbi da ya barbaje yabi gadon bayanta, wani irin ta dingaji ajikinta kamr ana kallonta, idonta ta kai bakin kofa dan ganin mai knocking din, da sauri ta mike tareda wara idonta ganinshi a tsaye a bakin kofar hannun shi rike da handle. wani irin dauke kanta tayi kamar bata gansa ba snn ta fara tada Farida a dan fusace Farida ta mike tana gungunin "yanxu kuma meye zaki tada ni? kofan kawai ta nuna mata a shwagbe amma ta kasa cewa komai tsabar takaici lkcin shikuma yana tsaye farar jallabiya ce a jikinshi babu wata hula akansa, tashi tayi da sauri itama ta zauna adan razane tana jan dankwalinta tace ummmm yaa Ahmed ne fa, saukowa tayi daga gadon ta karaso da ladabi tace mishi "Ina kwana a takaice ya amsa mata da "lafiya", tsayawa tayi tana kallonshi taji mey zai ce ya kawosa, ce mata yayi "kice waccan yarinyar ta fito mu tafi asibitin ina jiranta awaje. juyawa tayi daga can ta dubi yasrah sannan ta dubeshi tace yasrah wai...."harara ya bita dashi har bata samu karasa maganan ba tace "toh" ta rufe kofan ta koma ciki da sauri. akan gadon ta tarar da yasrah tana zaune abinta tay tagumi lkcin duk tana hangosu amma bata jin me suke cewa, ce mata farida tayi "wai ki shirya ku tafi asibiti yana jiranki... Hade rai tay "ni mey aka ce mishi yana damuna toh?.. taja tsaki ni fa lafiyata kalau babu inda zanje. Farida ta koma cikin bargo tace, hmm fada min bazai yi miki wani amfani ba kawai kije ki fada mai dakanki yana bakin kofa" ta juya ta kwanta abinta,.. Mikewa yasrah confidently tayi tare dajan tsaki ta fice daga dakin, tana bude door din taga wai bayanan, saukowa kasa tayi lkcin yana daga parlour yana zaune yaganta tazo ta wuceshi batace mai uffan ba tayi hanyar dakinsu hjiya da kayan baccinta da yayi mata kyau ajikinta. shiga dakin tayi ta gaidasu cikin gatar da suke nuna mata, hjy khadijatu tace auta na ya jikinki, da dan murmushi ta amsa da "mumy naji sauki fa Alhamdulillah. Hjiya maimuntu tace aa badai harkin ji sauki ba Saidai ace Masha Allah. Yanzu ki shiga kiyi wanka ki fito Ahmed ya kaiki har asibiti kawai a dubaki kar da akwai wani abun bamu sani ba mu daukar komi lightly". Tay ta kallon bakinta ganin ta hade rai ba dan bata son suyi musu ba yasa kawai da tace toh..nan ta shige toilet din sashensun tayi wanka ta fito, ta saka babban hijab zata fita hajiya maimuna ta dakatar da ita tace mata ina zuwa kuma?tace mummy dakina zanje na dauko kaya in saka mutafi"ta kyabe baki kedai nasan halinki yanzu haka saiki kulle kanki a dakin kiki fitowa Hannu ta nuna mata tana cewa "bude wardrobe dina akwai wasu kayan naki a ciki ai har da sabbi dakika kwaso kidauka mana ki saka",ranta bai so ba amma ta amsa da toh ta bude ta fara dubawa. duk sai kallonta sukeyi subiyun suna tasa ta jin kanta cikin tsarguwa, sai da ta ciro kayan ta koma can gefe ta buya ta sakasu dan baza ta iya sawa ba a gabansu dan tana da kunya sosai. Plain abaya ce ta saka very simple babu kwalliya ajiki ko mai bata shafa ba bare a samu ta taje kanta,man baki kawai ta shafa a lips dinta da body spray da ta fesa snn tace musu ta shirya, ce mata sukayi "toh kuje Allah ya kara lafiya auta, yana jiranki", batace komi ba tayi musu sallama ta fita dukansu suka bita da kallo. a parlourn ta tarar dashi yana zaune yana rike da remote duk hanklinsa nakan tvm baima ji shiguwarta ba, tsayawa tayi ba tare da cewa komai ba, sai can dayaji qamshin turaren ta sann ya dago ya dubeta yaga ta tsaya mishi a kai, wani tsaki ne ya kufce masa tare da mikewa a ranshi yana fadin shikenan yarinyar nan ta gama rainashi dan ko gaisheshi ma batayi ba, kuma duk ya lura hjy maimuna ce take son ja masa wanm raini. Haba yarinya sai kace wata gwal anbi an sakalta ta batada kunya bare kuma tarbiya. a baya ta bishi har suka isa inda motar ke pake yana mita aransa, gaban wata classic porsche maron mai tinted glass taga ya nufa, itama shi din tayi, sai da ya bude tukunna itama ta bude ta shiga, sai da ta zauna tukunna ya kunna yaja suka tafi, suna cikin tafiya turarenshi yayi mata yawa ta fara tari tana kuma sauke masa atishawa,tunda ta fara bai juyo ya kalleta ba sai da tayi na uku mai karfi. juyowa yayi ya dubeta with soo much disguist and irritation tsabar takaici dauke kanshi yayi daga dubantan ganin kmr bata san yanayi ba. Yana juyawa ta sake jero biyu atare dis time ma takanshi tay abunta ko ajikinta, ransa a bace yace what happend to handkerchief?bakida manners ne, cant u cover ko so kike kiyo spreading cutarki evrywhere wa mutane?..nan ya dauki wani abu a spray box kamar gaseous sanizer ya feffetsa a cikin motar. Yasra bata ko kalleshi ba ta sake jero atishawa biyu mai kardi, ransa sosai ya sosu da bata amsa shi ba, kwafa yayi tare da kashe Acn din motar yasan ko ba komai shima yana kara mata jin sanyi duk ta kame jikinta yana kashewa kuwa ta rage yi sai dai jefi jefi inya taso. A gate din wani private hospital dake yayi horn aka bude mishi ya shiga, reception ya tsaya zai yi mata folder, tay saurin rigasa tana cewa she can do it by herself. Gefe yaja yana kallonta har tay magana da receptionst din ta fada mata sunanta yasrah Ahmed husain..aka mata komi ta bada katin ta biya snn aka turasu ciki inda tayi directing dinsu har office din wani consultant yanata mamakin ganin Ahmed a office dinsa dik da matsayinsa na babban likitan da yake tashe. Acikin girmamawa sosai ya gaishesa ya amsa. kujera ya jawo ya zauna itako tsayawa tayi bata zauna ba, likitan ne ya dubeta jiki na bari yace hajiya zo ki zauna mana nd relax and dont stress yourself.." ya fada cikin yana nuna mata kujer Jirii sosai yake damunta dan Ko wani motsi batay ba Ahmed ya juya ya dubeta tareda watsa mata harara dauke kanta tayi ta jawo kujerar snn ta zauna shiru, tana zama doctor din ya juya yace mishi ya meyake damun madam dinka sir? Dago kansa yay dan ko kodan baiyi tsammanin yaji wnn tambayar ba. Boyayyr ajiyar zuciya ya sauke snn ya daga kanshi ya sace kallonta dan yaga reaction dinta sai yaga itako kanta a kasa ma yake kamar bataji mesuke cewa ba. Samun kansa yyi da gyada masa kai kawai snn ya fara mishi bayanin abinda ya kawosu atakaice, sai da ya gama mutumin yace musu mura ke son kamata sosai, ta guji duk wani abu mai sanyi sanyi sannan yayi musu prescribing drugs data zata sha. mikewa yayi suka sake gaisawa da likitan sannan suka fita sukayi hanyan pharmacy dake asibitin, da card din shi wnn karon yayi amfani ya biya duka kudin maganin sannan sukayi mota dan su koma gida batce masa uffan ba.. Tun a hanya wayarsa ya fara ruri ya dauki wayar hnklinsa na kan tukin da yake ya duba me kiran yaga Matarsa ce. Tsaki yyi ya mayar da wayar ya ajiye gnin tana tasake kira yasa ya kuma jan wani tsakin ya daga wayar tare da yin shiru. Daga can bangaren cikin sanyin murya tace "Gud morning hubby na, har yanzu baka tashi bane" a takaice yace "Na tashi how is ur health now? cike da dan sautin kasala tace "we r fine and i am missing you ni wallh na matsu ka dawo hubby alot of ur pictures are trending ai jiya na fada maka and u dint even gist me who dat girl was kace zakayi bacci.. Ya lura duk ta fara saka abun aranta dan jiya har haushi ta basa da dare akan pics din duk ya yarasa wani irin mayyen kishine da wasu matan. Shiru yay yana jinta da Kamar bazai ce komai ba can yace "Kinga driving nake zan kiraki we will talk later".. ta dan wara ido tace "Driving kuma da sassafe are u coming home?. yace "NO "Na kai sister hospital bata da lfya" dan yatsine fuska tayi tace "ohhh is it the new girl? Hmmm this early harkana tare da ita". Zai yi magana kenan yasra ta fara tari mai karfi tana kkrin covering bakinta da hannunta lkci daya ta daura fuskarta kan kafarta tana ci gaba da tarin ba kakkautawa. Atake yaji hnklinsa ya tashi juyawa yyi yana kallonta ganin sosai ne take tarin duk yasake dawowa. Acikin gaggawa ya gangara gefen titi ya tsaya ko kadan bai lura wayarsa na onn ba kuma Adiaha bata fasa jero masa tambya din da take yi ba jin shiru tafara helo hello, sosai yasra take shakewa cikin tarin har amai yana son ya taso mata nan tafara hawaye A mugun shagwabe tace "Wayyo Allah mummy!! bai san lkcn da ya ajiye wayar hannunsa ya dagota daga kifen yana kallon idonta da yyi ja sosai ba. har lkcn bakinta na toshe da hannunta, da kyar ya bude baki yace sannu" ta kauda kanta tana kkrin bude motar ahanklo ya jawota jikinshi yace cmn Ina xaki am a doctor u can tell me. Duk wann abunda yake din ba acikin hayyacinshi yakeyi ba. Kanta ta girgiza snn ta masa alama da bakinta hkn yasa ya gane me take nufi ya bude lock din motar ya fita ya xaga ya bude mata, fitowa tayi daga motar tana layi ta nufi wani gutter ta tofar da khaki din bakinta snn ta juyo tana rike da kanta dake mugun sara mata yana mata ciwo sosai Tana dawowa cikin motar ya rufe snn ya zaga ya shiga motar ya zauna shima dai dai lkcn da wayarsa ke katsewa dubawa yyi yaga miscals din matarsa har uku, ya ja tsaki zai ajiye saiga kiran ya kuma shigowa, dagawa yyi tace ive been talking ka shareni, ransa a harde yace baki ji me nace maki bane or are you deaf bakiji meyake faruwa bane" Shiru tayi zuciyarta na dan sosa yadda ya amsata amma ganin ransa ya baci yasa ta marairace murya tace Allah ya bata laifya. Bai amsa ba yace we will tk ltr" yana kai wa nn ya katse wayar ya ajiye, snn ya tada motar tare da juyawa yana kallon ysrah da ta jinginar da kanta jikin kujera idonta a lumshe sosai tanamai sauke ajiyan zuciya. juyawa yayi ahankli snn ya zubawa fuskanta mayun idanunshi she is flawlessly beutiful duk ma babu kwalliyar komai fuskanta daga dogon hancinta sai lashes dinta da suka kwanto a fuskan da dan karamin bakinta ya kai minti biyu yana kallon fuskanta ya ma rasa me yake kallo a fuskar gabaki daya daga karshe ya dan ja tsaki ya kara gudun motar sukayi gida. tunda ta kwantar da kanta bata dago ba har saida suka isa, parking yayi da suka isa gida ya kashe motar, jin an tsaida motan ya sata bude idonta a hankali ta dubi side din da yake, maza tayi ta sauke idonta ganin kallonta yake shima bude kofa tayi zata fita, yabi bayanta da kallo har saida ta juya snn yace mata ke wa zai daukar miki maganin? bata wani kulashi ba ta dawo ta dauki ledan magani tayi gaba abinta. Ya dade zaune anan yana wondering how he seems to find her attitudes sooo diffenrt kamr ita daban take acikn sauran matan dayake gani arayuwarsa ba..she is stubborn and snubby kome takeji da shi oho dan yaga mata ire irenta dat are not worth 20 kuma duk sun bishi amma bai kulasu ba. Dakin hjy maimuntu ta nufa direct a hankali ta tura kofan dakin tasa kai, babu kowa a dakin sai kamshi dake tasowa ta kowane lungu da sako. Nan ta zauna kan gado tare da jinginar da kanta a jikin gadon ta lumshe idonta sosai, numfashi take saukewa kamar wacce tayi wani babban aikin, bude kofan dakin yayi shima ya shigo ya same ta awajen, babu kowa face ita dayat jingine ajikon gado duk tay laushi ta shagwabe fuskanta sosai aransa yace damn dis girl is soo lazy jita wani narke kamar wacce tay ciwon shekara biyu. tabe baki yyi bayan baiga alamam su hjya anan ba yaja kofan ya rufe, falon sama ya tsaya zai kira Sadiq ya tambaye shi inda suke yana ciro wayan kenan ya hango hjy maimunatu ita da daya daga cikin masu aikin gidan dauke da babban tray a hannunta na kayan kari suna hawowa sama sai da suka karaso ta wajensa tukunna ya karasa wajen ta yace "mummy mun dawo" ba tare da kalleshi sosai ba tace good boy, toh mey suka duba sukace ya sameta. Kafin ya amsa tace muje ciki mana kafadamin agabanta kasan baji takeyi ba she wont tell me the exct thing kona tambayeta Sam shi baya jin dadin yadda suke yi akan yarinyar nan he thinks sune ma kawai suke over pampering dinta too much shiyasa take ji dakanta, binta yayi shima ya shiga dakin, trayn din mai aiki ta ajiye ta juya ta fita,sai da ta fita tukunna ya zauna dan nesa dasu snn yace "ta rage shan abun sanyi sukace dan chronic murane yake son ya kamata sai ta rage yawan shiga ruwan sanyi da shan abun sanyi"..and also..katseshi tayi da cewa "okay wai iya shi kawai akace?..yace yes maam. Kyabe baki tayi nan Tafara tambayr yasra tana dan mata akan yawan shan su ice cream da kwana acikin A.c mai yawa. Yasrah batace komi ba kanta na kasa. Nan Ta haɗa tea mai kauri cup uku ta miƙe masa ya amsa tare da french fries na squashes yam balls, badon ransa ya so ba ya amsa ya fara ci kadan kadan, dan Allah Allah yake yabar wajen amma yasan bai isa yay wani motsi ba. Da lallami ta tursasa yasran tafara shan nata Kowani loma uku baiyi ba tafara masa wa'azi tana cewa. Rayuwa acike take da jarabawa iri iri in yau mai dadi ce gobe sabanin sa ne. Dukan abunda ya faru abaya ya zame mana darasin rayuwa. Kai namiji ne AHMD yaci ace duk hankli ya shige ka yanzu, duk dama Duk dai laifin mu ne dayasaka zumuncin yay'an mu baiyi zurfi kmr namu ba amma kusani wasu kakkarfan dalilaine suke sawa wasu abubuwan suzo da ban..in wata rana bama duniyar dolene kune zaku rike sunan ahalinmu. Ya zame mana abun alfahari kuma ya zame muku abun alfahri ta har abada amma hakan bazai yu ba sai kun amshe girmankubsnn kun nuna mana mu iyayenku cewa kunajin kishinmu. Wasu abubuwan ma baiya gane metake nufi amma haka nan tay ta musu nasiha kafin sai can ta sallamesa ya tafi. Yaso ya koma Abuja as soon as posble amma yana son ya kammala komi anan kafin ya tafi dan baison yaje ya sake dawowa da wuri cos recently din nan ana yawan nemasa awajen aikinsa he knws yana bukatar bada hanklinsa acan. Dagata bangarensu Adiaha kuwa sam bata jin daidai aranta hadi da wahalar laulayin cikin fari dayake matukar damun ta sai tunda akayi bidirin hidiman nan tafara jin tarasa nitsuwarta sosai dan kuwa bakaramin cusa mata haushi su anty nurat da adizat sukayi ba. Dan tun dawowarsu saga katsina da sukazo musu da tsarabar hidima na musammn sukayo zuga sukazo har sashenta dan su cusa mata baqin ciki da wayo dan dama acike da ita suke kusan kullum. Anty nurat make sure ta dauko dukkkan clips din Ahmed da yasrah musanm part din dayay trending a IG lokcin daya kamo ta jikinshi suna kallon kwayar idanun juna.. she make sure to read the coments for her loudly da karfi inda taji yadda dumbin mutane sukata gushing akan chemistry dinsu. Already social media suna daukar ko cewa event na aurensu ne. Wow this couple are🔥🔥🔥,❤️❤️meant for each other..fairy and her prince .coment kala kala wasu har suna imaging babies dinsu irin dai over hyping na social media din nan. Tun Adiaha bata so abun ya dameta aranta ba su anty nurat sanda suka kara gishiri da maggi da yaji wa Abun gabaki daya saitaji ta rasa nitsuwarta. Suka ce mata Ahmed was oll over the girl shine ma yake nanike mata saboda gata young gata kyakkwa,wayayya girman capert wanda arziki ya gama ratsata. Har faking mata situation din sukeyi and as usual cikin raha da wasa mai soka takaici suke cusawa zuciyarta damuwa da baqin ciki mai tsanani suna nuna mata cewa finally Ahmed has met his class ba irinta gajarable ba. Kowa sai cewa suke sun dace, anty nurat sai dariyar mugunta take mata inta cannko mata wani romantic coment a IG...tunda anty adizat tace Ai dama yarinyar kalar Ahmed kenan yar fara doguwa wayayya ba yar azo muci arziki ba Adiaha tasan da biyu suke mata hakan sai ta fara musu kora da hali. Saidai all the damage has been done dan shi kishi wani halitta ne ajikin mata, duk sai taji ta rude ta rikice tana son lallai mijinta ya bar duk abunda yakeyi kawai ya dawo.. Hade da lauyin she was feeling uncontrollby insecure shiyasa idan ya kirata sai tay ta masa wasu tambayoyi shikuma abu kadan ne intayi yake bata masa ransa. Kwana biyu situation din dake shiga tsakaninsu kenan har yazo ya dena bata fuska sosai daga ya kira saiya tambaye lapyar babynsa baiya jan hira da ita sai katse wayar dan shikansa baison tambayar datake masa akan hotonsu da ysran nan. Bayan hidima sati guda cur sukayi dukansu anan katsina din by then duk sun kammala wata tattaunawa da maganar da zasuyi akan future na yasrah da batun auren Sadik da za'ayi shi acan Abuja.. Shirin komawa lagos tare da hjy khadijatun yasra takeyi dan daga wajenta ne Ahmed zaina zuwa daukarta in lokcin makrnta yayi. Tsakaninsu iyayen sun riga sun gama tattauna komi shiyasa hjy maiminatu bata missing oppurtunity nayi ma Ahmed duk wata nasiha akan rike zuminci da kare mutuncin kannensu. Kullum sai ta bashi amanar yasrah wanda kasan kamar yar kwai haka sukeji da ita. Ranan da zai wuce abuja around 10 am ya shirya ya fito yasaka kananan kaya yay matukar kyau lokcin yasrah na kwance a palon kasa tana kallon tv abunta, bata zata ba taji sallama lokcin dogon gashinta na bude.. Tanajin faduwar gaba da hanzari tamike daga kan kujerar saidai kamin ta tashi ta rufe kanta har ya shigo ciki idonshi ne ya faɗa akanta ido hudu sukayi ta sauke kanta ya lumshesu kamar mai jin bacci tare da galla mata wani harara. juyawa tayi da sauri zata bar falon taci karo da yaya sadik nan ya tareta cikin sauke ajiyar zucya yace "orange peel whatsup,ke sai kiyi ta sauri kamr ana korinki inata nemanki tin dazu ina kika shiga ne"?. a takaice tace mishi "ina nan mana ina kallo yaya na kaine dai kawai baka ganni ba"..kafin ya amsa sai taci gaba da tafiya yafara binta har suka kai cikin dakinsu hajiya. Jim kadan saiga Ahmed din shima ya taho,a bakin kofar dakin ya tarar da sadik har ya kammala mata magana ya juya zai fito nan sukai magana sama sama ya wuce snn shikuma ya bude dakin shima ya shiga ciki, a gaban madubi ya tarar da yasrah tana taje doguwar sumanta, yay sauri ya harde fuskansa ganin bakowa aciki sai ita, cikin dakewa yace "ki dena zamawa mutane a gida kai a bude kina kira musu aljanu ke kenan kullum sai an ganki kai babu dan kwali akanki tsabar rashin sanin ciwon kai?.. idanunta ta juya masa a mugun masiface atake yaji ransa ta kule ai ko juya idanun da tayi yasashi yafixgota har ta kusa fadawa kan jikinshi tukunna tayi maintaining balance dinta ta tsaya tana huci, duk da haka tana jiyo numfashinshi a fuskanta,..ke wai ni saarki ne ni kika harara haka?yana tambayanta fuskarsa daure, yaune karo na farko da tsoro ya sa ta kasa ansashi. Kiciniyar kwace kanta ta farayi daga rikon da yayi mata idonta taf da ruwan hawaye, dada janyota yayi jikinshi ta fada kan kirjinshi abazata,shiru tayi a jikinshi tana jiyo tsabar bugun zuciyanshi dayakuma razanata. Shikansa baisan meyakeji alokcin ba dan bai taba experincing irin wnn shocking din dayake ji ajikin kowa ba sai anata jikin inta langwabe sai kuma yaji kmr yanajin tausayinta aransa. Sun kai kusan minti biyu a haka babu wanda ya motsa daga karshe ta samu ta kwace kanta ajikinsa ta gudu ta shige toilet ta rufe kofar tare da fashewa da kuka ahankli cos she have neva felt like this before im her life,.sai ji take kamar tama tsanesa. binta yayi da ido ya kai tsawon minti uku yana tsaye daga baya ya juya yyi kwafa ya fice daga dakin mai gabaki daya. Hayaniyane ya jawo hanklinsa yayo kofar babban palonsun da wurwuri a nan ya tarar da su dukansu tun daga kan hjiya maimunatu da ita kanta mahaifiyarsa hjiya khadija kowa ya fito rakiya wa su anty nafisa da farida da wanda sukzo daukarsu, bayan sun gama gaisawa ya jonasu sukayi musu sallama har suka tafi su hjya sukayi musu fatan komawa gidajensu lafiya bayan hada musu guzuri dayawa da sukayi. Daga nan kusan dukansu sukayi bankwana nan Ahmed da sadik suka wuce airpot tare da hjiya maimunatu dan itama Abujan zataje aka bar yasrah da hjy khadijatu akan cewa satin suma su zasu wuce lagos bayan sun kammala kimtsawa. Basu jima da isa Abujan ba hjy maimunatu ta wuce sabuwar office dinta cos she is a woman full of diginity bata wasa da duk wani nauyin al'umma da ake daurawa akanta... Duk da busy schedules din sadik amma bai hanasa biyo Ahmed har cikin jimada mansion ba duk dama da suka xo ata wajen mahaifinsa suka fi jimawa suna gaisawa dashi. Alhaji bello duk ya jeme damuwa ya nuna sosai a idanunshi, cos of how lonely and depressed he is living alone a gidan babu kowa, gashi tun da kafayat ta tafi bata amsa wayarsa saitaga dama and he is now feeling ashamed akan abunda yay ma khadijatu the oder night.. Yana son ya kirata koda yaji muryanta sau daya amma tsoron kafayat da na yan uwansa su anty mojushola duk ya hanasa. Alredy akan cikin dake jikin Adiaha ma sunce dan jikar Hjy khadijatu ne yake murna sosai, Baison su cigaba da ce masa yana lashe kafarta ne dan yaga yar uwarta tana da kudi da matsayi. Sama sama Ahmed ya hada Adiaha da sadik suka gaisa dan sam baiji dadin ganinta ba, cos already cikin ya fara sakata kazanta da yawan lazinesss saita dawo bata son kulawa dakanta tayi kwalliya kullum kmr na da, daga ta kwanta mashak akn kujera da kaya daya shikenan batason canjawa. Ranar da ya dawo din tun ficewarsu da sadik agidan bata kara ganinsa ba sai dare. Baida wani option haka ya zage ya bata hakkinta na auren sosai acikin dare cos yasan tana bukatar hakan ta more daren sosai. Bai kuma fasa bata cikakken kulawar dayake bata albarkacin wann cikin nashi dake jikinta ba duk wani aikin wahala baya son tanayi saidai Abunka da wanda ya saba duk sau tanajin kanta kamar a daure. Wani bin suyi faɗa har suzo su shirya duk dai har akaci wani sati guda agefe yake kkrin yay setting mata business dinta dan yaga duk tafi matsowa da shi. Friday 5.30am Cikin wata nitsuwa daya samu ta sanadin sakarma kanshi ruwan sanyi dayay yake tahowa ahnkli cikin dakinta hannun sa dauke da wata lallausar Sallaya bai tsaya kwankwasa kofar dakinba kai tsaye ya bude ya shigo,da kallo daya yabi kan gadon kusan a yadda ya barta haka ya dawo ya sameta kwance cikin bargo ta lullube jikinta daga kafa har kai tana kan tikan bacci harda minshari. Day by day she is bcoming soo lazy. kansa ya girgiza sannan ya dauke hanklinsa daga kanta sai daya fara shimfida abin sallar sannan ya karaso gareta yana mai dofanuwa abakin gadon daf da ita. Ajiyar xucya ya sauke,Bacin wani kasalallen kallon daya karema jikinta Gefen fiskarta ya shafa da tafin hannun sa mai tsananin laushi sann ya tadata tay alwala. Bayan sun idarne yake gaya mata cewa ya duba yaga hawan jininta is now stable dan haka zata iya fita tana zuwa shagonta wai duk yana hakan ne sabida ta kwantar da hanklinta sosai kar wani abu yaje ya samu cikin. Har yaran shago wanda ya aminta da su ya samo mata wanda zasuna mata errands basai tana stressing kanta wajen handling din wasu abubuwan ba. She was happy yau atleast zata dan leka waje itama, ko wani baccin safiyar yau din batayi ba tana Allah Allah safiya yagama yi ta shirya tace taga shagon dayace yagama kammala mata komi aciki. Tun 7.30 ya fice aiki ita kuwa bata fito ba sai can wajajen 10 am yau ta daure taci kwalliyar big madam ta sako doguwar riga na atamfa an mata dinkin bubu ta yafa karamin mayafi. Acikin tattali take bin kanta harta isa gaban motarta zata bude kenan aka bude kofar gidan tana daga kai taji gabanta ma faduwa sosai Motar kafayat ta gani har ta karasa parking bara dena kallonta ba ganin yadda take kallonta kallon kurel tare da mata wani irin shuumin murmushin mugunta.. Tsaki taja batare da ta kulata ba tay sauri ta shiga motarta tabar gidan ta wuce shagari complex ta kama aikinta Within few days sashenta a shagari luxury complex ya zamo wani abun kallo tsabar haduwar shi dan an kashe masa nera bana wasa ba,nan danan Adiaha tafara taji Rayuwar na bala'in kaimata ga manyan mata awajen na zuwa suna mata cinikin jewries dan ta iya kasuwnaci sosai. changes of character sosai ya fara nunawa atattare da ita ta dawo tanajin kanta itama kmar sauran mata, duk wyan rashin manners wajen magana na matan masu kudi itama ta koya duk ta dauka shine yasa ake bibiyar shagonta yadda komi yahau tafiya mata akan sa'a kominta na wucewa daidai abun sai yay balain shaking dinta. Jitake kmar She is at peace now bbu wani abunda yake sha mata gaba, musmmn ma da yanzu Ahmed ya kasance busy at his work sai dare yake yawan dawowa duk dama he is doing his best wajen kulawa da ita sosai tamkar bashidin data sani dan walakanci ba. Abu dayane haryan yake kulle mata kai wanda shine yanayin kafayat agidan dan tun dawowarta wata kalma bai shiga tsakaninsu ba dan kwainanen cikin datakeyi atsakar gidan sumtimes danta bawa kafayat haushi sai taga ko gizau baya taba kafayat saidai ma ta dinga mata murmushin da haryau bata isa tace tasan fassarar wann wicked murmushin ma kafayat ba... [6/27, 1:29 AM] SURAYYAHMS: Wann sudden weird gestures na kafayat din sosai yake jefata cikin tunani,tun tana tunani akai hartazo ta fara sharewa gabaki daya dan gani take kamr kafayat bazata taɓa iya mata komi ba dan ayanzu kam itama babu wani abinda take nema wanda bata dashi. Duk wani abunda matayen gidan suke baza taƙama da shi itama yanzu tana dashi. Kullum in suka hade ido da kafayat taga tana mata wani irin kallo ko murmushi sai dai taja mata tsaki ta kara da gaba duk dai kafayat din bata kulata. Bayan wasu kwanaki babu abunda ya sauya yau ne cikinta yake cika wata biyu da rabi,all of a sudden kawai saitaga kamr tana canzawa duk yanayin girman jikinta na dada canzawa tana dada dawowa katuwa tana buduwa ga nonowarta ya ciciiko har sun fara zuba suna damunta. Ga wani irin kazamin hormonal imblance pimples dake fetso mata akan fuska for no reason duba da yanzu bata ma da lkcin kulawa dakanta sosai. Bullowarsu yasata tafara yin make up din dole dan koda bata so sai kaga tayi dan ta boyesu. Wasu kayantan ma har sun fara kasa mata musmmn wanda aka mata skirt ko fitted gown Lokaci guda physical changes din ya fara depressing dinta tafara over reacting tana yawan saurin daukar zafi. Abu kadan sai gaka ta bata rai tanata masifa tana mita duk tabi ta addabe yaran shagonta da yawan kwainane a gidan ma harsu anty adizat bata kyalesu ba. Ata fannin Ahmed kuwa dake tanajin mugun shakka da kuma tsoron sa bata fiye masa irin wann haukar ba sabida tasan baida kirki inransa ya baci, amma duk da haka sosai take saka masa ido akan calls din dayakeyi, bai isa ya aje wayarsa ba sai ta leka ta gagga suwaye ya kira, yanzu duk wani wayar da zaiyi takan saka kunnenta tana jinshi musmmn ma wayar daya keyi da mahaifyarsa dan tana son ta fahimce ko dagske ne shine yake nanike ma yarinyar can. Nan da nan rashin yarda da tsananin kishi ya fara controllling tunaninta musmn inyace zaije katsina duba mahaifyarsa koda na kwana daya ne sai ta dinga masa tambayoyi da suke kular dashi gashi bayason ya kara marinta ko ya gaya mata wata baqar maganan da zai jawo yay asarar gudan jininsa dake cikinsa. For the sake of his bby He has becm realy calm amma duk bata fahimce hakan ba ta dauka kawai iyawarta ne. Her insecurities started building up stronger day by day ga taurin kai da raini daya fara samun mafaka acikin zuciyarta sosai itama. Yau sai wajen 9:45 Adiahan ta farka a bacci kusan a rikice ganin tay lattin fita shago "oh shit" ta furta snn tamike ta zauna tana dafe kai ganin ko sallahn safiya ma yau batayi ba... da uban sauri ta diro kasa tana ta mamakin yadda yau Ahmed ya kyaleta tayi bacci har haka,da kallo daya tabi wajen kwanciyar sa ba taga alamar ya kwana anan ba,ta tuna ashe ma tajishi yana waya acan dakinsa da dayan Abokinsa Dr bankole, hala acan asibitin yay baccin sa ya barta, tsaki taja ta mike tsaye tana daura igigyyun nitynta tana wondering why havent he shwd up yet har karfe 10 saura?.. agogon ta kara kallla sann ta jawo jacket tana mai zura kafafunta a sleepers cikin gaggawa tayi waje ta nufi kofar dakinsa"..murdawa tayi taji a kulle,ta harde hannunta tana daga tsaye tana balla ma door din harara"..haka kawai ranta ya baci dataga hakan dan kwana biyu daya dan saba mata da kulawa sai Abun ya fara canja ta gabaki daya.. juyawa tayi tana shafa cikinta feeling really proud of it,cikin ranta tanacewa how dare he yauko lekata baizo yi ba dakinta kawai ta koma a kufule tana jan tsuka guguwar iskancin na bala'in wajijjigata tanajin kanta yau a sama daidai da uban kowa.. kayanta ta tube ta zari towel ta wuce bathrum tayi wanka harta fito sanna ta tuno batayi sallah ba ta koma tayi alwala tazo tayishi a girgije,awajen ta aje hijabin ta hau kujerar gaban madubi wani irin kwalliya ta tsantsalawa fuskarta dan ya boye canjin daya zo mata dashi,evrything with dark blue idonta yaci shadows wata tsaddiyar arabian gown ta dauko ta saka. Tana ta kallon kanta a mirror thinking dat she needs sumone to fix her necklace and kiss her cheeks kamar wata princess, tsaki taja da har yanzu da bataji duriyarsa ba, haka ta hakura ta saka abun wuyarta dakanta.. itama tanaso tay rayuwarta ne irin na matan da mijinsu yake mugun jidasu tunda ayanzu takai, she lacks nothing, Ahmed ne kawai ya rage mata ta rikeshi gam gam, and she thinks dis pregrncy is already givong her a bonus chance da ya sanyaya mata shi yake mata duk abunda take so. She want to try her best to see of she can start securing and controlling him kamr yadda taga kowacce macce takeyi da mijinta. Sabon Wayar daya sayamata ta lalumo kamar zata dialling numbersa saikuma ta fasa,agogo ta kalla ganin goma na shirin kufcewa tayi tsuka ta wuce waje abunta ta nufi cikin gidan tana takunta ahankli kamar yar sarki,a falo ta tarar da alhaj bello tare da kafayat tana phone call,irin kallon databi kayanta yasa tay rolling ido a sace, nan tsuguna har kasa ta gaishe da alhaj bello snn ta gaida kafayat a dakile bata amsa ba sai wani irin kallon da bata gane ba take mata tanakan mata wani irin murmushin mugunta. Bayan nan shagonta na shagari ta wuce direct acikin motarta. Izuwa yanzun Ahmed har ya kammala dukkan hidiman registration na Yasra,jiya daga office aka kawo masa komi dan dama ya gaji saiya wuce lagos din kawai daga nan batare da ya gayawa kowa ba. Yasrah ta fito daga wanka kenan ta cire cap dinta ta ajiye a akan gadon ta juya inda fridge din dakin yake zata dauki favrite drink inta bata samu ba, nan ta sauka fridge din kasa domin ta dauko wani drink ko cocunut nd pineappl ta sauka ƙasa ta isa can ta dinning area ta bude wani babban standing fridge din zata dauki exotic drink harta mika hannu sai taji wata kasaitacciyar Murya mai tsananin sanyi yana cewa waye ne wann kawomin bottle water awajen. Bugun zuciyanta ne ya kara tsananta, Bata juyo ba kuma batayi magana ba har sai da ya ƙara maimaita maganar amma yaji shiru. a hnkli ya dago dara daran idanunsa ganinta awajen yasaka ya taso dan yaga abinda takeyi da har ya hanata amsa shi,yana zuwa baijira ba ya fizgota da ƙarfi da har saida ta dan fado akan kirjinshi kamin yayi sauri ya janyeta baya tareda da rike mata hannunta cikin nashi sosai. Tsayawa yayi ya na kallonta ita kuma kanta na can kasa tanaji kamar ta sullebe kasa ta dawo ruwa ta narke awajen, ba a Jin komai sai motsin bugun zuciyanta da ya kara tsanantuwa dan batasan ma yazo ba. juyowa da ita yay tare da kuma rike mata hannun dayay ne yasa bugun nunfashinta rikirkicewa hakan yasa hawayenta suka hau taruwa acikin idanun ta. kiciniyar kwace kanta ta fara yi daga wajenshi amma yaki saketa sai kallon fuskartta kawai ganin yadda kullum take dada yin masa kyau wani Dumi yaji a hannunshi ruwa na sauƙa yajuya yabi hannun nashi da wani irin kallon hawayen da ya gani ne yasa shi sakinta a hankali ya juya mata baya a dan rude, juyowa ya sakeyi zai yi mata magana yaga wai har bata wajen, tsaki yaja aransa, baikoma kan dinning din ba Parlour ya koma zauna yabi stairs din da ta bi da wani irin kallo snn yabi ya lumshe idanuwansa sosai. lokaci daya ya shiga kwada ma mai aikin gidan ƙira. A bakin kofa yasra ta kusa cin karo da hjy khadijatu tayi zuru zuru tace "meyasameki ?Auta kinga abinda nake gaya maki ko.,bata karashe maganan ba tayi shiru ta riko hannun yasran a dame tana tambayar ta lafiya yanaga kamar kinyi kuka? Mey ya sameki kuma idonki ya canja kala, kamin ta bata answer ta sukaji muryan shi ya sake kwada ma mai aiki din kira, bata jira cewan yasra ba ta sauka kasa tanacewa hmm ke da Ahmed ne ashe...bari naje na same sa. Isarta ke dawuya tay gyaran muryan akansa " a nutse ya juyo ya kalleta yace mummy yawwa tun tunii nake ta jiranki .tana isowa daf ya dan rusuna ya gaisheta,ta amsa. Tafara tambayarsa meya hadashi da yasra, a farko ma yay kamr bai tuna sunan ba, daga bisani kuma ya dubi mum din nasa da sigar masifa yana cewa bataji ne,inna mata magana bata amsa wa wai ita kurma ce?doesnt she talk,ko kuma gaisuwa ne bata iya ba? A zuciyanta murmushi take jn komai saiyay ƙorafi,nima ynzu in nayi magana yace na cika bin bayanta, Tana cikin tunanin taji yace anyways mum next week zasu fara lectures na new student so koma yay ne dai ya kamata ta dawo ta fara attending itama. Tace its okay, munakan shirin tafiyarta abujan ma..Adda maimuna nake jira kasan jiya sadik ya tafi London attending mata wani summit shiyasa duk abubuwan suka dan tsaya but tace min jibi zata iso lagos din .. amma kaima zaka dan jira mu mukoma tare ko?ko tafiya zakayi muzo musameka . Yace "gobe zan wuce. Ina da aiki dayawa kawai dai sun kun iso. Daga nan tafara tambyarsa jikin Adiaha duk ta lura yadda kwana biyun nan ya dan xube yay fayau kamr wani abu na damunsa, daga bisani suka shiga hirar yan uwansa dan bakaramin kewarsu takeyi ba. Sai can ta barsa yana kallon ball ta haura sama cikin Ɗakin ta nufa,tana shiga ta tarar da yasrah tsaye tana riqe da foams dintan a hannu ta gama karanta komi dake jiki, idanunta sun fiffito waje, suna hade ido da hjy khadjatu cikin sakaltaccen salo ta makale wuya tare da shagabe murya snn tace "mumy nifa bazan je schll din nan ba saida ke, idan ba haka ba kawai na fasa karatun,.. kallonta hjy tayi ahnkli tana murmushi snn tace "hey, kidena cewa haka, waiko yayi miki wani abu ne kiketa fushi? dan nasanshi da son yiwa mutane masifa. Da wuri tace A'a Ni baiyi min komai ba kawai bana son na bishi ne.. Nan hjya ta zauna gefenta tare da riko hannunta cikin nuna mata kulawa sosai, tace Auta na babu yadda zamuyi mubarki kije schl ke kadai karki damu duk tare zamu kaiki abujan kinji? Boyayyar ajiyar zuciyane ya kufce mata cikin gyada kai tace okay mumy. Tace Yanzu ki shirya kije ki gaishe shi, u shud get along, kinga yanzu baki da wanda zakina looking upto acan ABUJA in bashi ba, he is alwys ur quardian, ur protector, ur guide, duk wani matsalar ki washi zaki fada, since sadik is not der, Adda kuma ina zakina ganinta bare ni? Shiru tay da yanayin sanyin jiki da alaman duk Dai bata son wnn hadin Cikin karantar yanayin ta hjya tace "Ahmed is a nice person, inhar kika kwantar da hanklinki u wll enjoy his company very well, and his wife is very kind too, ai na fada maki ko?.. Ajiyar zuciya ta sauke tace okay naji mumy kawai dai bana son masifa ne. Mumy kice masa karyana min masifa kuma fa ni karatuna kawai zanyi acan babu ruwana da shi. Tace dont worry we wll talk about it more, amma dai ki sake jikinki dashi.. learn how to adopt with him kinji? Shima fa babban yayan ki ne dolene ki basa hadin kai, kinga Jibi mumynki zatazo mufara shirin tashi i hope kinakan tattara kayanki? A ladabce ta gyada mata kai ta kyaleta tafara shiri ta saka riga da skirt ta fito har falon tazo ta gaishesa kmr yadda akace mata cikin girmamawa shidai yanata kallonta da mamaki daganan tay shiru itama ta zubawa tvn ido bata masan metake kalla ba. Fannin Adiaha jiya da safe bata gansa ba washe gari ba batagansa kuma bata nemesa ba. Abun na damunta sosai amma memakon ta barshi acewa yana asibitin kamr yadda tay harsashe tun farko saita fara kawo tunanin ko ya sabule yakoma wajen mummynsa ganin waccan kyakkwan yarinyar ne. She was feeling very very insecure lokci guda ta dama cikin zuciyarta da mummunan zargi, zato, da kuma kishi mai tsanani bata tunowa da komi sai irin maganganun da su anty nurat suka cika mata akan kirjinta akan event din ranan. Shiyasa When ever bata gansa kwana biyu ba sai ta fara tunanin ko tafiyan kawai yay. Yau ko shagonta bataje ba tana cikin gidan tana kokonton ta kirasa ne koko ta bari harsai ya dawo. Daga can lagos kuwa Sai can da yamma Ahmed snn ya dawo with the little changes of bvhr dayagani awajen yasrah yasaka hanklinsa ya dan kwanta yafara tunanin dedetawa da lamarinta kadan. Cos tunda hjiya tay mata magana jiya saita rage masa baqin halin nan nata tafara gaishesa normal batare da funny attitudes ba. He thinks she is actually cool saidai shagwabanta har caga masa brain dinsa yakeyi musmmn ma intana shiru shiru. Har ya dawo Abuja tunanin yadda zamanta a hannunsa zai kasance yakeyi domin kuwa yasan he need to make no mistakes waajen kulawa da iya baison yay abunda zaije ya batawa iyayensu rai akanta. Kullum iyayen nasa sai sun ja masa kunne akan zaman yarsu a hannunsa They urge him to take care of her like his own child,basa son suji wani story nacewa yarsu ta rasa ko tana cikin takura Hjya maimunatu hartay offering akan tana tura musu kudi amma yaki sam yace zai iya mata komi da kudinsa basai tay hakan ba. Ga mahaifyarsa ta riga ta damka masa rikon nata a matsayin amana data bar masa a hannunsa. Yasan dai Baida matsala da matarsa Adiaha cos all she have to do is to obey him as alwys, behvr din yasrahn ne baida tabbas akai But he just hope dat one day itama he wll be able to have full control over her... Bayan dawowarsa Abuja yazo tarar da strange bvrs na Adiaha data fara nuna masa alaman ranta ya baci da yaje lagos din batare da ya gaya mata ba tunda ya lura da hakan saiya dauke kai yay kamar baisan metake nufi dashi. Yanata son a gyara dayan empty dakin dake tsakiyar nasa wa yasra so that in tazo ta zauna aciki Sai yaga duk wani abunda yakece mata ta tayashi yi gameda lamarin dawowar yasrahn batason yi saidai tay faking wani complain na ciwo ko tace tana jin kasala zatay bacci. Har Ana washe gari su yasrah zasu taho bata tabuka komi ba kawai saiya shareta baice mata uffan ba,da safe yau da suka farka yana kallo tay wanka ta wuce shagonta chatting yau ta wuni yi tana kallon reels a ig yaran shagunta suna handling mata customers Around 2pm na rana ta dawo gidan agurguje Dan already abiodun yakai mata gulman cewa home experts na kamfanin magicfingers sunzo suna aiki a sashenta,Kafin ta dawo gidan tazo ta samu har an gama komi suna kan kammala dan Abunda ya rage ne. Dama medium size gado ne kawai da wardrob da mirror a dakin nan Ahmed ya saka akayi rebranding din room aka maida shi irin yadda yasrahn zata so a princess theme bedrom with all the fancy things na yan gata bai bar komi ba curtains, bargo, sallaya, beddings,kai lokci guda kawai dakin ya zamo tamkar wani ready made . An shirya mata wajen karatu na musammn customise reading table ne da chair da headlight da wajen placing din system dinta gefen gadonta aka jona mata lamps guda biyu. Sai aka saka mata sofa dan daidai da duk wani toiletries, kama da kan bathrobe, sleepers, towels,hair dryers da sauran tarkacen da zatayi amfani dasu. Masu gyara suna aikinsu Adiaha sai shige da fice takeyi a room din duk ta musu magana basu wani kulata ba tinda wata ma'aikaciyar tace mata mai gidan ne yasaka su. She called him many times tsabar tay fushi har jikinta na rawa amma bai daga kirar ba dan baisan me zaice mata ba since ita taki tay dolene yasaka wasu sumasa tunda dai baison suyi wata magana akan hakan ne bare yaje ya gaya mata maganan banza. Tanaji tana kallo akayi ma room din yasrah more than necessry aka narka nera wajen tsara matashi ya dawo kmr sarauniya ce zata zauna aciki. Tay fushinta harta gaji Ahmed ya dawo can da yamma tana gani yaje ya dudduba room din ya fito amma bata iya confronting dinsa ba sabida bai bata fuskan ba shima ransa a hargitse yau ya dawo yanata sha mata qamshi. Lokaci guda kawai sai taji kuma ta damu sosai dataga ya dauke mata wuta kuma ko abincinta baici ba. chan dare dakanta ta sauko tazo ta sameshi da maganan, ta nuna masa kamr bataji dadin daya bawa wasu aikin bayan itace ya kamata tayi ba. Sosai ya gano salon makircin datake so tay playing akansa aikuwa cikin ruwan sanyi ya gaggasa mata baqar magana dan tasan da cewa itace ta jawo harya bawa wasu suka masa aiki.. snn yace mata in the slightest way ta yarda ta walakanta sister sa agidan wallh saiya koreta a gidansa. Haka yay baccinsa yau baiko kulata ba, duk sanda ta wulga taga yadda aka shirya dakin yasra shigen dakin yar gata, sai tay ta nadamar haukar da tay aranta nakin kulasa da ya mata tayin aikin,dan tasan da itace incharge da duk wann kudin gyaran da ba akasheshi ba. Maganan da ya gaya matan haka ya dinga damunta aranta ta kasa bacci ma yau gaba daya, har sai washe gari data kira nurse din nan awaya suka danyi magana snn ta fara calming kanta ta gane cewa abunda takeyi ne bai kyautu ba sam. For the main time yau sai ta sauko sosai ta fara masa ladabi dan in akwai abunda take mutuwar tsoron ji arayuwarta toh kalman Ahmed zai koreta ko zai rabu da ita ne. Ta yarda ta rasa ranta sau dubu akan data rasashi, tun safen ta fara shirin tarban yasra,cos she knew she just have to make peace da zancen zuwan sistersan nan kawai intana son kanta da lfiya. Ata fannin su yasran kuwa yau tun bayan sallahr asubahi da suka farka babu wanda ya kara komawa bacci,kowa agidan shirin tafiyarta nayau din yakeyi,dan hjy maimunta ta iso hardasu din duka zasu rakota har Abuja saidai su aranan zasu kaita su dawo. Knocking taji anyi Abakin kofa tana juyawa taga mai aikinsu ne ta shigo dauke da wasu kayanta data shiryamata zasu tafi dasu acikin jakka, ta tarar da ita tana kan saka kayanta ajikinta tace mata har yanzu baki gama ba karfe 8 fa ya wuce jirginku is taken off by 10.30 dot. Ba yabo ba fallasa tace karki damu yanzu zan gama shiryawa, aje mata jakar kawa tayi ta fice,jim kadan sai gata ta sauko cikin wata kankararriyar atamfa babban super wax red colour da pattern in milk ajiki dinkin ya mata kyau sosai,riga da skirt ne peplum blouse mai donut three gtr hands sai Dan kunne da abun wuyarta masu kyau na karamar gwal hannunta sakale da agogon kamfanin zara duk dama tana da tsayi amma tasaka heel sandals akafarta marar kara, a hnkli ta jawo sauran luggages din kayanta zuwa bakin kofa tare da dan mayafinta dake famar lilo agefen kafadarta, saukowa tayi falo taga iyayen nata kowa ya shirya cikin shigarsu ta alfarmq sunata cin breakfast dinsu hankli kwance. dan guntun murmushi ta saki da suka hade ido da dasu duka ganin yadda tay kyau sosai data saka atmfa. karasowa tay tazauna cikinsu tana mai kara gaishe su cikin ladabi atare duka suka amsata tayi bismilla tafaracin abincinta ta nitse har suka kammala sunata mata nasiha mai shiga ciki. 9.30 suka firfirto driver ya jibga tulin kayan yar gata da suka tarkato dashi a booth sann suka kama hanyar airpot din atare tun ana saura minti goma jirginsu ya tashi yasrah tafara taro ruwan hawaye a idonta addua ta dingayi har sanda taji fargaban datakeji aranta ya ragu mata sosai. Karfe 11.30 dot suka iso garin Abuja Already driver daga gidan jimada yazo har airpot din yana parke yana jiran su,sai motar Ahmed shima.. Tun saukarsu jikin yasra yay sanyi sabida wani irin bugun zuciya datake fama dashi aranta wanda batasan daga ina ya fito ba. gidansun direct aka wuce dasu aka saukesu suka firfito already Adiaha har ta riga ta shirya tarban su anyi girke girke da sauran tsare tsare duk dama ba awajenta suka soma sauka ba. Ta window ta tsaya tana lekensu ayayin da suke shigewa main building da alaman wajen alhaj bello zasu fara isa. kirjinta ya buga daga nesan yafi sau tamanin dik sai taji ta kasa zama tun kafin nan ta hango yasrahn dakyau ta daburce, sai can ta hangeta tana tafiya kussa da hjya kahdijatu shikuma Ahmed din nata na tare da anty dinsa abaya suna tahowa,. koda ta tsaya cak tanamai kare mata kallo daganan taganta sai dataji jiri jiri na neman kwasarta izuwa kasa, neman waje tay ta zauna tare da shan ruwan sanyi cos she just wonder how dis beautiful lady beyond words is going to live with her, cos she is struggling hard to accept acikin zuciyarta cewa tsakaninsu da Ahmed zai kasance alakar yaya da kanwa ne na har abada.. #Sai bayan sallah..ayi ibada lapiya yan uwa. [7/1, 8:00 PM] SURAYYAHMS: Kusan Kowa ya hallara cikin babban falon gidan jimada Adiaha ce kawai bata samu daman bayyana a wajen ba sabida ziriya na anxiety daya tutseta a sashenta tana ta jeka ka dawo cikin tsananin tashin hankli ita daya batare da tasan nameye ba... Tana cikin wann yanayi wani Nannauyar ajiiyar zuciya ya kufce mata tabi ta lumshe idanunwanta tay tsamm tuna tunda can bata da wani matsala da zaman yasrah a gidanta amma batasan meyasa yanzu takejin gabaki daya batason faruwar hakan aranta ba. Neman waje tay ta zauna ahankli cikin sanyin jiki tana kkrin dawo da kanta cikin hayyacinta na karfi da yaji,she was like how and why is she feelng this so much insecured bacin tasan idan har ta fadi wnn ra'ayin nata ta zai iya jawo hatsaniya wanda shi zai kaiga karshen zamanta a gidan Ahmed din gabaki daya Sam ta kasa fahimtar kanta..like who is doing this to her Wayene yake sakata yin irin wayann tunanin dan dai tasan ba haka take ba,kai dolene ma da da akwai abunda yake son yay amfani da hakan wajen ruguza mata zaman aurenta nan ta shiga tunowa da magananan tsohuwar can na cewa iyayenta ne suke son rabasu, cikin sauke ajiyar zuciya tabi ta lumshe idonta ahankli tana huci mai nauyi jin kamar ma sihiri aka mata dayasaka take misbehaving kwana biyun amma bawai dan tsananin kishin mijinta datakeji aranta. Da kyar dai ta danne zuciyarta ta kwakwalo makanta wata sabuwar nitsuwar kafin nan ta tashi ta nufi gaban madubi tadan kimtsa kanta sosai tadan gyara fuskarta da powder ta fito domin zuwa can cikin main mansion din inda suke tare. Tafiya take ahankli kirjinta na bugawa da sauri sauri. Dagata cikin mansion din kuwa suna shiga Ahmed ya wuce dakin babansa domin fito da shi waje duk da baiyi niyyar fitowa aransa ba amma jin ance harda matarsa khadijtu a falon yasakashi jin wani irin zumudi da rashin iya dauriya dan yay matukar kewarta aransa bana wasa agidan ba, wata farar jallabiya ne da hula ajikinshi duk ya rame yana tafiya yana tuna cewa tun bayan tafiyarta banda yayansa dake kiransa akai akai sun dan dubashi bai sake samun wani kulawa daga wajen kafayat din ba dan yanzu tamkar zaman kanta takeyi agidansa bata ma kulashi. Hakanan ya fito waje cikin falon da dan rawan jiki a kwayar idanunsa, Anan ya tardasu lokcin hjy maimunatu tare da hjy Khadjatun duk sun samu mazauni,idanu suka zuba masa har ya nemi waje ya zauna duk dama baiwani sake musu fuskansa sosai ba Ahmed ne ya zauna a kasa kusa da inda yake snn Brother hamzat yay zaune a dayan bangaren shima, Yasrah na zaune acan gefe kusa da hjy khadijatu kanta na kallon can can kasa bata iya dagowa kai sama ta kalle kowa ba dan dake yau asabar ne kusan kowa yana nan, hatta su anty adizat da anty nurat duk an hallara duk dama kusan idanunsu naga kan kowa ne ba zallan ita kadai ba. As usual acikin girmamawa da ladabi duk matayen gidan suka rusunna suka gaishe su snn suma suka gaisa da alhaj bello jimada bbu yabo babu fallasa ya amsa su cikin salon mutuntuwa daga nan hjy khadijatu batace mishi komi ba duk ta lura ota kadai yake satar kallo, ji yake kamr baya cikin hayyacinshi ganin yadda ta karayin kyau ta murje tay wani irin haske duk alaman bata cikin wani damuwar rashinsa ya bayyana masa ayanyinta bayan shikadai kawai yasan wahalar zaman dayakei agidansa yanzu. Shirune ya cigaba da ratsawa a tsakaninsu cos each time sai yay nitsu acikin nazari da tunanin abunda bokarsu anty moju ya gaya masa akan matarsa khadijatu yau akaro na farko daya samu jin kokonto. hjy maimunatu ce tay gyaran murya cikin katse masa tunanin zucinsa, da can har zata tafara masa magana kenan sai ganan kafayat ta fito tana wani taunar cingam kas kas, sanye take da wata matsattsen riga da wando tabisu da wani irin kallo snn ta ja ta tsaya acan gefe daga nesa tanamai kare musu kallon jin tsananin takaicin ganinsu a gidan nasu duk kirjinta yahau bugawa yana mata zafi zuciyarta yanamai hura mata wuta a tunaninta ko dawowa da hjy khadijatu dakinta akayi ganin irin kwalliyar datayi ta zuba kyau kam kamr wata amarya farin leshi mai ruwan gold ta saka tabi ta yafa wata arniyar swvroski sequence veil mai azabar tsada batama kallon ta inda take bare abun ya dameta. Haka ta zuba musu ido daga can ko uffan ba batace musu ba, Karkada kafafunta kawai take da alaman jira kawai take taji ance dawowa hjy khadijatu zatayi gidan ta tada wani irin rikicin da bazai iya kama hanklin kowa acikin falon ba. Atake aranta tay alkwrin cewa babu mai zame mata cikas akan plans din ta na nan gaba domin kuwa saura kiris ya rage komi ya fashe game da abunda ta kulla akaan auren Ahmed da Adiaha jira take itama domin ta fara cin moriyar dukkanin abubuwan da ta shirya. Yanayin kafayat awajen sosai ya sosawa hjy khadijatu ranta dan haka kawai jikinta ya soma bata cewa yarinyar tana azbtar da mijinta alhaj bello duk dama she care less abt that right now saidai tunda suka hada ido dashi taji kamr ma tausayi kawai yake bata dan ya rame yay fayau kamr bayacin abincin snn bataga alaman nitsuwa ko kadan ayanayinsa ba hakan yasaka taji sam batajin dadi aranta ko kadan. Nan hjy maimunatu tafara ma alhaj bello magana gameda da abunda ya kawosu duk dama yasan ba neman izininsa sukeyi ba dan yasan sunada iko akan Ahmed din suma amma yaji dadi aransa sosai da suka darajasa wajen sanardashi yuwar komi personally and formally. Hakan yasaka bai biye ma karamin fushi da takaicin rashin matarsa a gidansa dake damunsa ba kawai yay hkra ya dan sake musu fuska akan zaman yasrah a hannun Ahmed atake ya amshe abun hannu bibbiyu shima. Nan hjiya maimunatu tay using styles tafara gayawa masa kalar gatan da suka bawa rayuwar yarinyar da wansa suke shirin bata nan gaba wanda ya saka su anty adizat kallon junansu ita da anty nurat suna masu kyabe baki jin abunda yafi karfinsu. Alhaj bello Ya dubi yasrahn yanamai sam barka da ita dan duk sai yaga tana mugun kama da matarsa hjy khadijatu dan hatta farin fatarsun irin dayane tareda pencil nose dinsu da dan karamin hrt shape lips dinsu snn ba sai an gaya maka tana da suma ba kallo daya zaka mata kasan fulanin usula ce mai sulbabben fatar jiki. Tunda hjy ta umarce ta mike tsaye izuwa gaban alhaj bello jimada duk sai kallonta sukeyi yuuuu babu mai kiftawa face Ahmed da idanunsa ke kan wayarsa yanata chating da abokinsa Banji as usual kansa ya kulle ya rasa yadda zai fara kulawa sa yasrah dakansa musmmn ma da matarsa Adiaha take da ciki bayason yana stressing dinta da wani Aikin kulawa da kowa yanzu.. Saida har Yasrahn ta tsuguna ta fara gaishesa na musammn snn Adiaha ta iso kofar falon, kasa isowa ciki tay ta tsaya cak daga bakin kofar falon ganin irin natural likeness da alhj bello ya fara nunawa akan yarinyar cos she was very prty and calm sai ya farajin inda har ya mace khadijatu ta haifa masa a farko this girl will definately be his child sabida kamaninsun dayake gani a idanunsu karara. As jovial as he is shine kadai ya iya saka yasrah yin murmushi da jokes dinsa shida brother hamzat, sai tsokanarta suke sunata tambayarta akan meyasa ta zabi law duk dama she seem quiet and calm, da can sabida kunya taso tay musu shiru, amma dake karatun law din is her passion, ahankli cikin hirar take basu amsa dats full of vision and confidence duk sai sukaji ta bala'in burgesu sosai. Duk sai taji mamki aranta dataga hanklin family mmbers din gabaki daya yakoma kanta,they all seems to like her boldness da ganin cewa ta waye sosai har ta iya sanon metake so arayuwanta duk dama ita karamar yarinyace. Badon wani gulma ko dan munafurci ba the likeness da su anty adizat suka fara nuna mata is sumhow true and genuine sabida harga Allah ta burgesu sosai msmn yadda wayewa ya gama ratsa ta sosai babu kuma girman kai mai yawa atattare da ita. Murmushi Hjy maimunatu ta dingayi ganin yadda yasrahn ta samu karbuwa acikin familyn jimadan sosai harma fiye da yadda tay zato cos the way irin kowa yake tsoma bakin ana hirar law anata cewa za'ayi supporting dinta wajen cimma burinta na zamowa lawyer domin ta dabbaka justice acikin al'umma is so beautiful. Daga Adiaha har kafayat kallon yasrah sukeyi da dukkan imaninsu dan basai an gaya maka ba kasan she lack nothing na kyau, da gata tare da kumwa waye na ga ilimi da wann kasaitaccen yanayin na kamammun mata yan kwalisa wanda ko da a matsayin yar gidan sarki ko shugaban kasa aka jerata zata zauna daram dan hutu tare da nitsuwa sosai yake ratsata. Agefe alhaj bello ya umarceta ta zauna kusa dashi ta inda Ahmed yake zaune tana zama Qamshin turarenta ya fara bugashi sai yaji ya kasa cigaba da abunda yakeyin gabaki daya sai ya fara juya wayar dake hannunsa ahankli, dago kai da Ahmed din yay suka hade ido da yasrahn ganin irin piecing looks dayay mata atakaice yasaka kafayat dake lura da su sosai tayi saurin barin wajen tana huci dan haka kawai taji ta mugun tsanar yarinyar duk yadda bata daukar Adiaha wata abar amma bataji tsananin tsanar Adiaha ya kumtseta a ciki kamar na yarinyar nan ba,irin tsanar to see sumone dat is better than u in all aspect din nan takeji dadin karawa dataga yadda ake bi da ita kamr yar kwai kowa na haba haba da ita harda su anty adizat duk dama su sunayi da biyune dan aganinsu wata hanya ne sabuwa tazo dazasu rinka cusawa adiaha baqin ciki akan yarinyar. Jiki a sanyaye Adiahar ta karaso ciki kirjinta sosai yake bugawa ganin an zuba mata ido dan ita kanta batasan cewa muryanta na rawa rawa ayayin da ta fara gaishe da iyayen nasu ba. Hjy khadijatu ce ta amsa mata da fara' a sosai tana ta tambayarta lapyarta tare da kara mata karfin gwiwa akan tana kulawa dakanta sosai har Allah yasa ta sauka lpya itama. Bayan gaisuwa iya Kallo daya kawai hjy maimuna tay mata atakaice dan itakam batako tsayawa wajen tambayarta ya jikin ba tay shiru dan ita haryau bawai yarda takeyi da matan kabilu ba. Batama son ta cigaba da Sakewa Adiaha fuska bare nan gaba tazo tafara azbtar mata yarta dazata zauna ahannunta. Sama sama Hjya kahdijtu ta gaya mata cewa ganan yasrah sun kawo musu. Adiaha kuwa Duk sai taji ta kasa iya daga ido ta kalle yasrahn, itama ysrah tay shiru abunta batace mata uffan ba duk dama anan akayi introducing din kowa aka gaya mata sunayensu amma basu cewa junansu uffan da Adiaha ba da kyar dukansu suke kkrin murmursawa juna Bayan dan wani lokci hjy maimunatu ta fice waje tare da su Ahmed da brother hamzat domin shigowa ciki da tsarabar data kawo musu. Nan ma Duk su anty nurat sukayi wajen sabida gulma dan kuwa bakaramin kayan duniya ta saka abayan booth dinsu aka kawo musu ba a matsayin tsarabar da yasrah ta taho musu dashi ba, sai tsokanan Adiaha sukeyi acikin habaici ayayin da aka fara kawo kayayakin ciki, As usual goranta mata suke duba da yadda aka kawo ta gidan ko kayan sawa batazo dashi ba bare tsaraba sudai so suke sufara cusa mata irin feeling din jin kamar yasrahn kishiyarta ce ta asali dama kuma neman hanya suke da zasu fara rama iskancin datake musu agidan kwana biyun. Lkcin yasrahn ce kawai a falo tana zaune tana kalon tv ita kadai tana dan karewa gidan kallo a hankli duk ba laifi suna da kyale kyalen arzikinsu daidai masha Allah bazaka raina musu ba. Alhaj bello ya bukaci tattaunaawa da matarsa privately shiyasa suka wuce private room dinsa acan inda kafayat ta gindaya masa yake zama shikadai.. Tunda suka shiga dakin take a tsorace dashi dan bata son suyi wani abar kunya duk ahanklce take dashi, yau duk naciyarsa Sam taki ya taɓata bare su dawo da maganan tasu musu ko cece kuce duk wani complains dinsa akan barin gidan datay tabarsa tajishi sarai amma sabida tsoron kartace zata tuno masa daren ranan dayay mata na karfii yasaka ya zamo baida wano karfin gwiwa ko baki sosai wajen tursasata akan data zauna dashi,duba da yadda ya dinga cewa itace tay masa sihiri ta rabasa da yayansa da kuma matarsa kafayat. And he just cant take back his words now duk dama he wish dat bai fada mata ba koma yayane da yanzu tana tare dashi,.. After long conversation din da sukayi ta lura da cewa bazai taba sake ta ba, kawai saita wayance masa ta nemi damar yin zamanta a lagos din officially daga wajensa danta kyalesa da matar sa shikuma yace sam saidai in zatana kulawa dashi kota yayane tana daukar kiransa awaya snn ta hanyar taimaka masa da kudi tunda ayanzu baya samun isashen kudin kashewa. Ya gaya mata yanzu wanda y'ay'ansan ma suke bashi baya isarsa sosai sabida yawan demands din kafayat wanda baya son ya furta mata su a fili. Duk takaicin shi yabi ya isheta cos she have no idea irin kalar sihirin da akayi akansaz duk ta kan dauka harda halinsu na budurwan zuciya irin na maza. He practically beged her for his fundings duk dama da akwai girman kai da nuna iko da ya iyayi ma ta dan aganinsa ai ita din ma matarsa ce abunda ta mallaka tamkr nashi ne kuma itace ta saka shi acikin matsalr dayake ciki da rayuwarsa ayanzu aransa He is still accusing her of rabashi da zaman lfya agidansa. Duk dama hakan daya nema wajenta ya mata ciwo aranta amma ta gwammanci ta rika bashi ko nawa ne domin ta samu kwanciyar hankli ta kuma kare kimarta tasan dole akwai ranar da zaizo ya fahimce cewa duk abun da yakeyi din nan ba daidai bane. Ahaka suka tsaya ta amince cewa zatana tallafa masa akai akai da kudi da wani sabuwar acct na daban tunda dai damuwarsa duk dai kudi ne ba ita ba, while aransa yasan ba hakan bane kawai babu yadda ya iya da rayuwarsa ne... Bayan nan basu wani jima agidan ba suka fito Ahmed din kawai suka kirawo agefe suka masa nasiha tareda dada jan masa kunne akan zaman yasrah ahannunsa. Bayan sun fito waje hajy khadijatu ta jawo yasrah jikinta suka tsaya agefe tana mata nasiha ahankli akanda ta zauna da kowa lafiya agidan snn ta bawa Adiaha girmanta ta dauketa kamar yar uwa sabanin irin abunda hjya maimunatun take yawan gaya mata cewa Ahmed ne kawai dan uwanta ba Adiaha ba. Hjiy maimunatu kuwa taki sam ta kyale Ahmed duk saita tuna masa cewa yasrah marainiya ce inhar ya sake aka cutar da ita bazaiji dadi a hannunsu ba . Duk adiaha ta shiga rudani da tunanin ko zasu kirata itama su damka mata yasrah a hannunta amma sai taga wa Ahmed kawai suka jadaddawa amanarta snn tare da shi sukaje da ita kawai suka rakasu. Dubu dari biyu hjiya maimunatun ta bawa matayen gidan akan su raba a tsakaninsu banda tulin tsaraba da akawo musu kowacce ta samu jakar gift mai cike da perfumes luxury watches da atmfofi guda biyu aciki hatta brother kazim da baya kasar shima hardashi an kawo masa tsarabarsa. Kafayat ce kawai ba'a san da ita ba dan haka ko takanta basu bi ba. Tun ficewarsu agidan su anty adizat suketa shewa suna masu cakalar Adiaha da tsokana dan har sashenta suka kara binta da zancen kyaun yasrah suna using styles suna mata habaice habaice da gorin talaucin da ta zo gidan dashi tare da maganganun banza duk tanata shanyewa. Atake suka saka ma yasrah suna na Pet names kala kala most importantly suna ce mata yar amanan Dami Da kyar suka kyale Adiaha tasha iska ganin ta turmuke fuska kamr wanda zata fashe musu da kuka, sun mata dariya sosai ransu yay dadi. A Falonta ta zauna cikin yanayin tagumi tanakan jiran ganin dawowarsu daga rakiyar duk dai tana son taga ko shima ahmd Din bazai hadata da yarinyar bane kmr yadda taga iyayensa sunyi. Bataji dadi ba sam da ba a hanunta aka damka amanan yasrah direct ba wanda yana daya daga cikin abunda ya jawo su anty nurat sukasamu gangaran mata dariya. hakan yana nufin har yau dai bata da wani daraja ko martaba sosai kenan a idanun nasu a matsayinta na matar dansu Ahmed. Haka ta zauna da tunani kala kala a mind dinta har ta gaji tabar wajen ta wuce room dinta ta kwanta tana juye juye har wajajen awa biyu da fitarsu basu dawo ba abincin data bata lokacinta tasaka akai musu nakan dinning din har yanzu ko taba shi basuyi ba. Takaici duk yabi ya isheta gashi batajin dadi aranta ko kadan idan Ahmed yana tare da yarinyar, tafara tunanin duk yadda akayi tasan hala su hjiy by now sun bar abuja sun tafi katsina kamr yadda dqxun ta fada datace musu katsina zasu wuce yau din kafin nan next week ta koma lagos. Sama sama ta tura abinci badon ranta ya so ba karshe ma haka taje ta amayo dashi tass acikin bayan gida. Wanka ta karayi jin jikinta Ya mutu murus sabida aman datayi daga ita sai towel dinta ta daddafa ta karasa kan gadonta ta kwanta jin cikinta na mata wani irin azaban ciwo yana murdawa jim kadan wani wahallalen bacci yay awon gaba da ita. A fannin alhaj bello kuwa tun bayan ficewar hjy khadijatu yake zaune turus ya wani irin lumshe idanunsa kansa ajingine da kan kujeransa na dakinsa,jikinshi duk a muce ya rasa abunda yake mata zuciyarsa dadi. Now dat khadijat is gone bata tare da shi but still babu abunda yakeji ya canza arayuwarsa despite da cewa anty moju sunsha gaya masa cewa matsalar rayuwarsa kenan khadijat in bata tare da shi zai samu kwanciyar hankli da yayansa da kafayat but dats not clearly the case now. Alakarsa da Kafayat has become worst than before yanzu tagama rainasa nema gabaki daya, yayansa kuma haryau basu wani dawo jikinshi sosai kamr da can ba. Sosai yaji kanshi ya kulle ya rasa tunanin me zaiyi guda daya yana cikin wann yanayin yaji an bako masa kofar gwafffff kamar ana yaki. Tun kan ya bude idonsa yasan kafayat din ce ta shigo ciki, akansa ta tsaya tana diri tana gatsina masa harara. Da wani irin kallon mamaki ya bi hannun da ta miƙa masa Snn ya gyara zamansa yana dubanta atakaice yace mata menene matsalarta data shigo ta tsaya mai akai, masifar da baisan kansa ba ta haura masa dashi, kullum cewarta inyaga matarsa rudewa yakeyi,nan ta dada hargitsa masa tunaninsa tace masa asirice shi akayi shiyasa baya iya kama kansa an maida masa agidansa gidan ajiyan karuwai. Ta zazzageshi kamr bai haifi ukunta ba. Bayan ta kammala tace ya bata rabonta dan taji ance matarsa ta kawo tsaraba harda kudi ta bawa kowa amma ita ba a bata ba.. Yace mata shi baima sanda haka ba sabida yana cikin gidan bai fita ba tace mishi sam bata iya ji ba, karshe ma ta cakume masa kwalar rigarsa tace masa saiya bata nata kason ko mutuwa zaiyi. Ya rasa abunda yake masa dadi ga hawan jini nacinshi taciki baida wani karfin jiki sosai. Dan kar ciwon ya taso masa haka ya dauki dan sauran canjin da yaransa suka tura masa na watan duka ya bata 200k duk tay transfering a act dinta bata bar masa ko da naira daya ba. wayo ta masa ganin yana cikin tashin hankli ta amshe har pin din atm dinsa, Evry month brother kazim yana turo masa 100k Ahmed da brother hamzat suna bashi 50k each cikinsu babu wanda yake lattin turowa. Da can dai sace masa kudin takeyi a boye amma yanzu da borin haukarta ya tashi gabaki daya atm din ta amsa ta tafi dashi snn tace masa inhar ya gaya ma yaransa itace mai amfani da kudin zata masa abunda baiyi tsammani agidan ba. Jikinshi a sanyaye ya koma bakin gadonsa ya zauna bayan ta cika masa wuyarsa da kyar yabi ya rabza uban tagumi kamar wanda aka gama shanye masa kwakwalwa. Damuwa da baqinciki ya taru ya masa yawa harya fara tunanin kawai zai tashi ne ya koma wajen su anty moju ne su kara duba masa lamarin kafayat din nan dan bai gane mata ba sam sam. Ata fanninsu Ahemd kuwa tun fitarsu hjy maimunatu ta dinga jagorantarsu izuwa gidajen kawayenta suna ta sada zumunci anan har yasrah ta samu kawa mai suna maryama itama dawowarta kenan daga US an mata transfer da karatunta ta dawo abuja kusa da iyayenta sabida ciwon xuciya itama a base university din zata cigaba kusan ajinsu dayane da yasrah so its like a lucky day for them both dan maryaman tana da kirki sosai hatta Ahmed saida yaji dama dama aransa dayaga yasrah harta samu companionship ma yar uwarta mace. A wajajen ziyara suka karaci zamansu kafin suka branching wajen cin abincin dik lokcin yasra ta gaji bata ci komi ba banda cokolate ice cream data shasha sai can yamma wajajen biyar da rabi Snn suka rakasu hjy airpot ta dinga kukan rabuwarsu duk sai tasa jikinsu yau sanyi. Yanayinta nakin rabuwa da su ya jawo iyayen suka dinga nanata masa cewa bazasu yafe masa ba inhar ya bari ta walakanta rabuwarsun was soo emotional haushi duk ya cikashi. Kuka ta dingayi ahankli acikin motar har suka dawo gidan ma bata lura ba, ji kawai tay an bude mata kofar ta daga kanta data kife a tsakanin cinyarta ta kallesa ganin yadda idanunta sukayi jaaa hawaye na sauka acikinsu duk sun haura yasaka yaji kukan nata Na dukanshi Har acikin kokon ransa, atake yaji bacin rai mai tsanani ya kamashi.. Muryansa a dakile ya riko hannunta da dan karfi zai jawota waje wani kukan ta kara fashe masa dashi tana kkrin kwacewa snn ya sauketa har kasa ya jawota jikinshi tare da rufe motarsa hannunsa rike da nata suka nufi cikin bangaren nasan atare batare da ya kulata ba. Tsabr ya tsana jin sautin kukan nata idonsa kusan a lumshe yake janta lokcin gidan yay wani irin shiru tamkar babu kowa aciki, ita kuwa Banda sheshhkar kukanta babu abunda takeyi ko kallon cikin falon gidansan batay ba dakinta direct yakaita dayake tashi da wani irin kamshin turaren room freshner mai dadi. Tsaye tay abayansa batace mai uffan ba.. Shiru ne yadan ratsa tsakaninsu kafin nan ya juyo baya ahnkli yanata kallonta fuskansa a harde sosai. Ganin irin kallon dayake mata yasa ta turo masa baki a sakalce Zata dauke kanta, saidai Kafin ta hankara taji har ya kwacota jikinshi ya matseta ji tay kamr numfashinta zai dauke cak. Muryanta na rawa sosai tace "Yaa Ahmed"..bana so!.fuskansa a harde ya dada matseta yace baki son me?runtse idonta tay taki sam su hade idonsu waje guda da kyar ta iya budan bakinta ta bashi amsa sabida dumin numfashinsu dake gogan juna, tace "don't hold me! Nide kadena rikeni bana so" yadda shagwaban ta yake ratsashi, wni dada janta yay ta mannu da kan jikinshi saida wani iriyar shocking ya debe su dukansu..wani kara ta saki jin ya kara matseta ajikinshi sosai tafara jin kamr zata masa ihun barawo har zata fashe da kuka ya zare mata ido "Yace did u really want me to stop holding u? Da sauri ta gyada masa kai hawayenta da suke mugun kassara masa zuciya nakan zubowa. Kallon kyakkwan fuskanta ya dingayi ahaka dan har wani jiyake kamar ya saka hannunshi akan fuskarta ya share mata hawayen amma duk baison raini ya fara shiga tsakaninsu Saketa yay lokci guda yace"wipe ur tears and shut the fuck up..idan ba haka ba..i will squeez u and break dis ur tiny bones..ko kulashi batay ba ta hade rai hawayen nakan zubowa.Ki goge wnn hawayen nakin nace maki!!!. Tsawar da ya daka mata yasata fara goge hawayen da sauri sai tay shiru fuskarta aharde duk da haka saida yaji hanklinsa ya kwanta sosai. Boyayyar ajiyar zuciya ya sauke yana kallon yadda ta maida kanta can kasa snda ya kare mata kallo cikin lumshe idanunsa snn ya budesu still aknta yana lura da ita snn ya fara mata magana gently kamr ba shi ba."Hey, This is ur room, so did u like it?Batare data kalle room din ba ta gyada masa kanta bata ko murmushi. Hannunsa ya saka ya kara fizgota a mugun tsorace ta dago tace ive heard u yaa ahmed ai naji me kace. Karamin Tsaki yaja "Shine bazaki bude bakinki ki amsa ni ba? See When ever am speaking u dont nod on me kina ji na? Yana rufe bakinsan ta kara gyada masa kan ko ajikinta...ya hade rai wato bakijin magana ko? Kafin ta dago yace Kina son na mareki?..bakinta ta turo gaba ahankli tace mishi "Me zance".Yace Oya answr me now, tace nifa banji me kace ba. Dada rikota yay, ta runtse idonta sosai, snn yace i said did u like ur room? Ta bude idon ahnkli ta kalle dakin sama da kasa komi yay mata amma taki sam ta nuna hakan ayanayin fuskarta tana juyowa kuwa suka hade idanunsu awaje guda. Sarkafewa sukayi wajen kallon kyakkwan haliyyar fuskar junansu da Allah ya zuba ma kowannensu zuciyoyin su suna masu bugawa atare tareda shiga wani sabuwar duniyar na daban wanda sukansu basu isa su tantance shi ba. Ji yay kmar ana sassaka masa jikinshi daga tsaye dan jin dikkan gabobin jikinshi suna amsawa taciki kamr bai taba tsintar kansa agaban wata ya mace ba. Kirjinta ne yake bugawa fat fat tarasa mey takeji guda daya adede wann lkcin. Da kyar ta iya janye idanunta anashi ta saukar da nata can kasa ahankli ya saketa tare da juya mata baya kansa a dan daure. Murynsa mai sanyi gameda taushi taji yana ce mata.."Get some rest. Har yakai bakin kofa Yaji sassanyr muryanta abayanshi atakaice tace mishi "thank you. Bai juyo ba yay murmushin bazata snn ya wuce ya fita. Kallon inda yabi ta dingayi kafin nan ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tafara karewa dakin kallo daki daki cos babu wani abunda bai mata ba musmmn ma yadda aka tsarashi. Atake sai taji wani irin relieve dan yana daya daga cikin abunda yake saka mata qwiya inta tuna sai tazo ta gyara room dinta but alhamdullh gashinan komi an mata komi harma fiye da yadda take so. Tafi rabin awa tana zaune abakin gadon nata da tunanin sabuwar rayuwanta data shiga ciki aynzu da mutane nadaban wanda bata saba dasu ba.. Wayarta ta jawo ta hau rubutawa yaa sadik dinta sako and to tell him how much she is missing him tana kammala rubuta masa sakon ta aje wayartan akan drawer kan mirror. Trolleys din kayanta dake jibge anan ta jawo ta bude nan ta cire wasu kanyanta na amfani ta jibgasu akan gadon Ta tattara hilimi guda na kayan wankanta sabulai shower creams gels da su scrubs dinta duk ta wuce dasu bathrum ta jerasu sukayi kyau kafin nan ta hada warm bath danta rage gajiyar dayke dawainiya da ita.. Ta jima anan ma cos she was busy thinking of how zata fara sake jikinta anan gidan tare da mutanen cikinsa duk kanta yakan daure sosai inta tuna cewa nasihar da hjy khadijatu take mata daban wanda hjy maimunatu take mata daban duk batasan wanne zata fara dauka ba. Ganin duk babu na yarwa aciki yasaka kawai tay deciding bin ra'ayin kanta Which is to respct anyone dat respect her too amma duk wanda taga baya kulata bazata bata lokcinta sosai akansa ba. Da wann shawarar ta yanke hukuncin zama aranta bayan ta kammala wankan tayi alwalanta fito jikinta yana fidda qamshin sabulan wanka. Sabon towel fari dake wajen ta dauka ta gogge jikintan da shi kafin nan ta shafa mai taji ana kiran sallahn magrib Gaban madubin ta nufa sharp sharp ta kimtsa kanta tabi ta parking suman kanta in a messy bun snn ta jawo babban trolley na kayanta ta bude shi ta ciro dubai jallabiyar tare da jilbab dinta har kasa ta zura ajikinta..ga sallaya kam a dakin a naɗe a gefen kujera amma duk ta rasa ta inane ma gabar din. Sai can wata basira tazo mata ta dauka wayarta ta yi amfani da islamici qibla compass ta canko inda alqibla yake a dakin. Nan ta shimfida sallayarta a dede batako damu da shirun da gidan nasu yay ba dan dama bason hayaniya takey aranta ba. Tafara sallan magrib din kenan saiga shi nan ya taho lokcin harya sauya kayansa izuwa simple casuals wani sassanyar qamshi nabin jan rigarsa ta t shirt din daya saka. Kncking yay har sau uku jin bata bude ba ahankli ya tura ciki snn ya bude kofar ya hangota a tsaye harta tada kabbara tana sallah hanklinsa sosai ya dada kwanciya daya ganta tana kan sallah, sama sama ya kare ma dakin kallo yaga harta fara bude trolleynta yadda ta barshi a bude bata rufe ba idonsa ya sauka akan kayanta hadaddu dake aciki ya taɓe bakinsa baiwani jima ann ba ya bar wajen tareda ja mata kofarta ya wuce masallaci.. Ata fannin Adiaha kuwa wani irin baccin mutuwa ta kwasa sabida azaban murdawan da cikinta yakeyi tun 3pm har gashi six na neman gaucewa acikin wahalallen baccin kawai take samun nitsuwa dan batajin ko alaman motsin kowa agidan shikuma daya shigo baiga ta fito ba dakinsa kawai ya nufa yaje yay wanka yada huta kadan kafin nan ya fito. Yasrah na idar da sallah bata bar wajen ba saida tay bitan karatun qur'anin yadda suka sabayi da yaa sadik dinta atsakanin magrib da ishai snn sai suyi addua akan duk abunda suke so arayuwansu. Bayan ta kammala tay addua ma iyayenta da anties dinta da yan uwanta da alummar musulmi baki daya snn ta roki Allah nasara akan karatunta da zata farashi ranar monday dan babban burinta bashine tay aiki ma gwamnati ba burinta shine ta kawo adalci wa jama'a it doeasnt matter who dat person may be justice is alwys in her best of passion to serve. Har tay ishai babu wanda ya kara lekowa hakan yasaka ta cire jallabiyar ta nadesu tsaf tare da jilbab snn ta dauko wani doguwar mickey mouse cotton rigar baccinta wanda ya wuce gwiwarta kadan dayay mata yawa tana yawo aciki ta zura ajikinta tabi ta turmusa sumanta in a messy bun sauran tsillin gashin da basu gama kamuwa acikin kamun cukun ba suka ssauka suna reto akan wuyanta da gefen fuskarta suka mata kyau sosai. Yawo take freely acikin rigar dan shine kadai zai sata taji kanta a mugun sake. Yunwa tafara ji amma batajin zata iya fita acikin dakin neman wani abinci duk dama tasan gidan yayanta ne, yo inta fita ma wajen wa zataje kuma me zatace Ganin ko lekata matar gidan batayi ba. Packets din twix cokolate da nutella milk choco ta fitar ta zauna tana budewa tana shan abunta dadinsa yana driving dinta crazy tana taunawa ahankli har tana lumshe idanunta Arond 8 ta fara gaggyara hadaddun kayayyakinta tana jerawa a nitse acikin wardrob din dakin kowa ta sama masa mazaunin sa in a very neat way.. Jim kadan taji ta fara gajiya tana son tay baci Dai ta daure tanakan gyaran dan baifi shoes dinta da tarkacen bags da jeweries dinta da su inner wears ya rage mata ta shiryasu ba. Tafi awa awajen amma iya kayan sawanta kawai taci nasaran jerewa duka sabida uban yawane da su kuma daki daki take aje komi yadda take daukar kanta da mugun daraja kominta a nitse takeyinsa bata yin jeka nayika. Bayan ta kammala jera kaya Zama tay Harta jawo jakar kayan make up dinta kenan ta bude su zata fara jerasu akan mirror sai taji wani irin kasala na dirar mata dan tsabar shan cokolate din datay cikinta har kugi yake mata alaman tasha dayawa wuce misali.. Kishingida tay waidan ta dan huta kafin ta hankara bacci ya kwasheta.. Wayarta yay ta ringing ma duk bata ji ba sai juyi takeyi acikin baccin abunda bata saba ba da alaman bata saba da enviroment din ba. Dagata dayan bangaren kuwa Ahmed bai dawo cikin gidan ba har saida akayi isha'i prayer yazo ya tarda Adiaha tana kan bacci, takaici yasaka yahau tadata a fusace. A mugun daburce ta farka ganin ransa har ya fara baci, duk tana son gaya masa dalilin dayasa tay wann bacci sai kuma taji Ciwon cikin ya dauke mata cak kamr batayi ba. Tarasa me zatace masa ganin kanta garau tasan bata isa tace masa batajin dadin jikinta ayanzu ba. Bambamim daya fara mata akan laziness dinta yasaka ta rude ta rasa mema zatay guda gashi batay sallan asr, magrib ga ishai ma ya wuce. Da fushi ya bar mata dakin ta biyosa har falon ya tambayeta abinci tace masa abincin datay musu tun safene akan dinning din har yanzu bata samu daman dafa musu wani ba, takaici ya kamashi ya fice yabar mata gidan baice mata komi ba dan dama saida yace mata inhar bazata iya girki ba tabari masu girkin gidan suyi amma taki sam... Wanka tafada jikinta a sanyaye tana ta Allah Allah ta kammala ta fito ta biya basukan salloli dake kanta ko indomie ta dafawa yasrah kafin ya dawo dan tasan yau badon albarkacin cikin shi dake jikinta ba da saiya soyata agidan da buhun masifa. A gurguje tay wankan ta fito ko mai bata samu daman shafawa ajikinta ba ta zura wata straight gown tafara sallah wanda duk kafin nan ta kammala asr da magrib jikinta ya karayin wani irin mummunan laushi sai taji dik ta gaji. Zata tashi tay ishai kenan sai taji cikinta yana sokinta ta ciki kamar ana tsikara mararta da allura mai tsini irin cakkawar mugunta innan. Da wasa wasa har abun ya fara yawa ta damke cikin nata dam dam ta zube kasan tana ihu duk ta rasa meke faruwa da ita. Dagata bangaren kafaya kuwa sai kallonta take a kwaryan tsafinta a room dinta, ta baje akan gadonta da kwaryan agabanta tana famar kwashewa da dariya wanda tin daga babban falon gidan ana jiyo muryanta. wani doguwar kifiyar kitso ne a hannunta datake cakkawa acikin ruwan dake cikin kwayar daidai setin marar adiaha tana cakkawa tana kwashewa da dariyar mugunta. Rolling adiaha take akan sallayar tana kukan da babu sauti tsabar azaban da hakan yake haifar mata acikinta har can saida wahala ya dameta ta daga kai sama kenan ta kalli frame na ayatul kursiyu wanda dama ta koyosa kwanan nan a islmiya azaba ne yasata tafara karanta shi batare da ta shirya ba. Bata kammala ba bacci ya kwaceta snn ta denajin abun dake sokin ta. kafayat dake kallonta gani kawai tayi ruwan tsafinta ya dawo wuta nan taja tsaki ta kashe wutar tare da tura kokon kasan gadonta snn ta kwanta bacci. Ko isha'i adiaha bata samu daman cikewa ba ta kara komawa cikin wata duniyar wahalallen baccin ba ita da farkawa ba sai can wajajen karfe biyu na tsakar dare. A mugun firgice ta bude ido tareda dirowa waje cikin sauri ta wuce kofar dakinsa kmr wacce zataci da bakinta tana taba kofar tajishi akulle ta ciki.. Wani irin bugawa kirjinta ya dingayi tanajin kanta wani iri dan tasan duk yadda akayi ran Ahemd zai baci sosai. Jikinta a sanyaye ta juya tare da kurawa kofar dakin da yasran take ciki kallo. Da sanyin jikin ta karaso wajen shima ta taba kofar tajishi a kulle. Dawowa cikin falon tay cikin rasa abinda yake mata dadi sai can taga Ledan abincin daya siyo musu akan dinning din kmr ma nata ne kawai awajen a ajiye. Baqar Yunwa take ji kamr zataci babu amma tsabar rudewar dake tattare da ita bata iya cin abincin daya kawo din ba Hakanan ta debe wanda ta dafa din tun safe duk ya haura sabida zufa tahauci da tunanin gamuwarta da ahmed washe gari. Around 3.30am ta bar wajen ta koma dakinta taje ta biya sallahn daya rage mata snn ta kwanta shiru bata wani jima ahaka ba tafara jin sanyi sanyi tana rufe jikinta da bargo kuwa shikenan wani bacci ya sakeyin awon gaba da ita. Wajajen 5.30am yasrah ta farka da tunanin yadda suka rabu da Ahmed jiya daya shigo mata dakin ta tana bacci ya tasheta yasata dole saida taci abinci tare dashi, idonta ne ya sauka akan sauran abincin daya rage taja karamin tsaki duk ranta saida ya kara baci tuna inda ya dinga tura mata a bakinta na dole. Juyi tay zata sauka jin jikinta ya dau wani irin zafi ko inanta ya mutu musmmn ma tawajen cinyarta tasan ko ba a fada mata ba period dinta ne yazo. Tunda ta lura da hakan sai kuma ciwon cikintan yafara zuwa mata gadan gadan.. Murkusu ta dingayi akan gadon ta kasa iya tabuka komi dan rabonta datay ciwon period mai tasowa da tsananin zazzabi haka harta fara mancewa. Idanunta a lumshe sosai ta rike kan mararta hawayen bazata na sauka mata daga idanunta tanamai tunowa da yawan cokolate din datasha jiya daddare kafin Ahmed ya kawo mata abinci da tsakar dare. It wasnt even really her choice ita yunwa takeji a lokcin, Murkususu ta dingayi yi numfashinta na fita da kyar har safiya ya yi lokacn zazzabi ya rufeta sosai bata iya koyin motsi. 5am Ahmed Ya farka bai duba ko dayansu ba ya wuce masjid yay ibadan sa har izuwa 6 daidai na safe.. Ya rufe qur'aninsa kenan Wayarsa tafara ringing yasha mamakin gani hajiy maimuna da ssafe tana kiransa. Daukawa yay suka gaisa acikin girmamawa ta tambayeshi lpyar yasrah yace mata yanzu ne zaije ya dubata jiya ta gaji tayi baccine da wuri. Anan ma tuni ta dinga masa akan da ya dinga binta ahankli tun abun nasu na bashi haushi haryazo yafara gane cewa kawai tsananin emotional attachemtnt ne suka dora akan yarinyar dan itace kadai take tuno musu da dik wani presnce din yar uwarsu aminatu acikin rayuwarsu. Ahmed ka tuna yasrah marainiyar Allah ce babu uwa babu uba, duk wani gatan da zamu bata a duniya bazamu iya cike mata wann gurbin na kasancewarta ita kadai a duniya babu iyayenta ba. Amana ce agareka har bayan raina kona mutu ita amanace agareka inhar kuma kabi son zuciyarka kaci amananta saidai nace na barka da Allah, kuma kasani har abada bazan taba yafe maka ba. Kusan koyaushe sukayi magana akan yasrah sai tay ta masa hawaye har sai tausayinta ya so ya fara kamashi sosai. Life wsnt easy for her a matsayinta na babba acikin iyayensun tun suna yaran dai itace ta zame musu uba da uwa shiyasa duk abunda ya samesu yafi damunta fiye da kowa. Lallabata ya dingayi yanamai assuring dinta cewa duk abunda yakeyi zaina yi yana kulawa da ita sosai shidakansa ma zaina kaita schl yana dawowa da ita kowani rana. Bayan sun kammala wayar ajiyar zucya mai nauyine ya kufce masa da tunanin dukan wyann maganganunta nata nan ya tashi cikin sauri ya nufi cikin gidansan direct dakinta ya nufa, har saida ya murda kofar snn ya tina cewa shine ma ya kulleta ta waje da key inshi. Dakinsa ya koma direct domin dauko keys din dan ya duba yaga ko tafarka tayi sallahn fajr duba da shida ya wuce. A gurguje ya dauko key din ya iso bakin kofar ya bude kofar ahankli idanunsa ne ya sauka akanta har lokacin tana kwance idanunta a lumshe sosai tana sakin nishi ahankli sosai..... [7/3, 10:07 PM] SURAYYAHMS: Kallonta ya dingayi vry closely har ya karaso ta gaban gadon snn yaja ya tsaya gabansa yaji ya dan fadi dayaga alaman bata motsi harya zauna agefenta bata san da shigowarsa ba, waje ya nema ya zauna ata bakin gadon yana kan kallonta, Sanyin hannunshi dataji akan goshinta yasakata tabude lumsashun idanunta ahankli suka haɗe ido tay firgit tana kkrin mikewa zaune ya maidata kan pillown ahankli. Batace mishi komi ba ta lumshe idanunta sosai Muryansa a tausashe cikin nuna mata kulawa yace mata "What is wrong with u Babu lafiya ne?kara lumshe idonta tay hawayen dake makale a idonta yafara gangarowa batasan ma ta gyada masa kai ba. yanata kallonta baice komi ba tsawon mintina kadan yana observing dinta yadda take damke cikinta cikin yan mintina kalilan ya fara fahimtar metake ciki. Tambayarta yafara amma taki amsa shi sam, sai hawayen dake zuba a idanunta Tunda ta gane cewa ya fahimce me take ciki taki sam ta hade ido dashi. Batare daya kara kula shagwabarta ba ya tashi ya fice ya koma room dinsa within few mins ya dawo dauke da Allura da already ya haɗa ya ajesa acan gefe saman drwer snn ya kara tadata. Suna haɗe ido girarsa na sama adage yace ai kina son cikinki ya dena maki ciwon ko?ta gyada kai ahankli, yace gud to zan maki allura yanzu..and i promise it wont hurt u. A mugun rude ta tashi dakyar tace no pls dan Allah kayi hakri..bata karasa rufe bakinba ya wani jawota jikin shi bakaramin rudewa tay ba duk jikinta yafara rawa sai tutturesa takeyi dan neman kwace kanta da karfi amma ta kasa,ganin bai saketa ba ta fara kuka,daya dauki allurar tsabar tsoro har bata iya kallon yadda yay mata alluran akan jijiyar hannunta direct ba banda hawaye babu abinda takeyi jin kamr kasheta zaiyi, yana kammalawa ya saketa ta koma ta kwanta batare da ta kara kallonsa ba. Zama yay dan bai saba Da yin komi ba matarsa ce mai masa komi gashi yau shidakansa yanason ya haɗawa yar uwansa yasrah ruwan wanka dan ta warware. Adiaha is already giving him funy gestures, baison ma yaje gunta yansu bare ransa ya baci gashi bason mata daga mata murya sosai yake son yi msmn ayanzu datake da cikinshi ba. Ganin zaman bazai ficce shi ba yasaka ya miƙe ya shiga bathrum din ya kunna normal ruwan zafi yanayi yana jan tsaki ahaka har ya tara mata shi a bath tube ya dawo ya sameta har tadan fara fidda zufa alaman zazzabin ya fara sauka, lumshe ido kawai tay ta kwanta yazo har bakin gadon ya tadata snn yay waje. Alluran dayay matan yasaka taji dan dama dama tana sauka akan gadon ta waiga ahankli ta baya taga duk kayan baccinta yay stain sosai da jini, nan ta runtse ido tuna irin faduwar gaban data dingaji dayace zai mata allura dazu it wud have been the most embrassing moment of her whole life dayaga jinin nan, sauri tay ta cire kayan ajikinta tabi kan gadon sai ta duk inda ta kwantan ma yadan baci. Cikin azama ta yaye bedsheet din tayo dashi kasa godiyan Allah da bai taɓa mata duvey dinta ba, Wani Jiri jiri take ji ga wani irin kasala dayake kashe mata gabobin jikinta sosai. Duk kayan dayay stain din ta hada waje guda ta nannadesu ta aje anan gefen gadonta da zimman inta kammala wankanta zata zo ta dauka taje ta wankesu tunma kafin yadawo dan haryanzu batasan ina yay ba. A ta fannin Ahmed kuwa tunda ya fice agidan ahankli yake tuki yana duba ko zaiga wani shagon daya fito a street dinsu dan baisan ya zaiyi ya fara tambayarta ko tana da sanitary pads ba and he knws she wll be needing it, aransa yasaka cewa zai kula da ita sosai dan baison ko kadan ne yasrah tafara kai complain dinsa ma iyayensun musmn da suke yawan jan masa kunne akan ta sosai. Kasancewar Safiya ce saida yay dan nisa sosai da anguwarsun kafin nan ya samu wani foreing store a bude kusan ma sune first customers na ranan anan ya tsaya ya sissiya mata kala kalan tarkacen pads panty liners da tampoons, yabi sashen da ake hada packaged fruits salad yasayi wanda kankana da apples yafi yawa aciki ya siya snn ya biyasu ya kamo hanyar gida. Cike da dauriya yasrah ta fada bathrum din ganin harya hada mata ruwan saida ta dan warming din jikinta ta dade acikin ruwan zafin snn ta haɗa asalin ruwan kumfa mai qamshi ta wanke jikinta sosai ta fita hakan yasa tay fiyeda kusan mintina arbain acikin batrum din. Ta jima abayin kafin nan ta fito daure da towel dayan kuma tana goge dogon gashinta dashi.. Sauri tay ta bude jakarta ta fito da pad dinta tabi ta saka ajikinta snn ta nemo riga da wando na cotton pjamas mai kauri ta fetsa masa turare mai sanyin qamshi ta sanya ajikinta tafara shafa mai kenan sai taji kamar ana knckng. Aje man tay snn ta miƙe ta karaso gaban kofar tana budewa suka hade ido tay saurin dauke nata tare da juyawa ciki.. Wani iri ta dingajin kanta ahankli ta koma bakin gadon ta zauna har yanzu idanunta na kallon kasa,dan karamin ajiyar zuciya ya saki ganin jikin nata yadan saketa, babu yabo babu fallasa ya aje mata shoping bag din snn yace mata yana zuwa bai jira amsarta ba saiya fice a cikin dakin. Har Bayan fitarsa bata motsa a inda take ba, sai can bayan yan wasu mintina snn ta jawo bag din ta gagga abubuwan daya siyo mata, cikin kyabe baki ta tarkatasu gefe snn ta bude fruit salad din tafara cinshi ahankli dan wani irin yunwa tafaraji sosai hartana jin jiri jiri. Yana fita Direct ya wuce room din Adiaha lkcin ana neman bakwai da minti hamsin amma kamar yanzu ne ma darenta ya soma dan wani irin bacci mai nauyi takeyi hartana jan kwarti. Da wani irin kallo yabita kafin nn ya isa kan gadon ya fara tadata da kyar ta farka suna haɗe ido tay firgit ta miƙe zaune .. Kallon idanunshi daya watso akanta ta shigayi adan tsorace tarasa me zata fara cewa sai tace "g..ud..morning hubby. Ya haɗe rai...."wann wani irin iskanci ne are u delibrately doing this?.. Muryanta nadan rawa tace "doing what?daga hannu yay kmr na wanda zai wanka mata mari tay saurin matsawa baya a mugun tsorace.".Ransa a murtuke yake kallonta cikin yanayin masifa.. Wato Nafara wasa dake ko?..Kinsamu waje yanzu so all u do is to eat like a horse and sleep like a donkey..akan bakisan da bakuwa agidan nan bane kome, a tsawace ya fada mata hakan saida ta kara matsawa baya a mugun tsorace.. "Are u taking advantage of me?... So this is how is going to be ko?Kanshi ya girgiza yanamai cizan labbansa "ki cigaba da abunda kike, dani kike ja wallh zanyi maganinki.. yana fadin hakan ya fice a fusace. Jikinta harna rawa da tsoronsa ta sauko kasa kamar zataci da baki. Acikin sauri ta miƙe kasa zata biyoshi tana daga kafafunta taji wani abu tsurrrr kamar ruwa na sauka daga cikin pant dinta yana bin sawun kafarta gabanta ne ya shiga dukan tara tara ta tsaya cak tana son tagane menene tukuna kafin nan taji ko akwai cramps amma bata ji komi ba tana lekawa taga jini ne yake zubowa daga vaginanta for no reason.. A mugun tsorace take kallon jinin yanabin kafarta inda atake tafara hauhawan zazzafar numfashi in a quick panic attack tunanin rasa abunda yake cikinta shine yay strking dinta a akaro na farko sai taji ta bala'in tsorata hawayen da batasan dashi ba yafara zubo mata a fuskanta. Bathrum ta wuce a gaggauce dan ta duba kanta,kukaa ta fashe dashi dan inma zuba cikin yay bata san wani irin hali zata shiga ciki yau ba cos this pregnancy is her only ticket to Ahmed heart dan sabida cikin nan matsayinta awajen Ahmed ya sauya sosai "how can she afford to loose it now? A mugun razane ta raya hakan aranta, tana isa batrum ta cire pant dinta taga duk yay stain da jini tay saurin hadawa ruwan zafi ta wanke private part dinta, duk a tsorace take thinking dat jinin zai cigaba da saukowa ne amma sai taga wayam babu komi wani fresh discharge ne ma kawai ya biyo baya. Tare da sauke ajiyan zuciya mai nauyi ta lumshe ido ta bude snn tay sauri ta hada ruwan wanka tabi tay alwala snn ta fito tay sallahn safiya agurguje. Ko addua batayi ba ta mike ta fara shafa mai tana Allah Allah kar Ahmed ya kara shigowa ya sameta anan gashi bata son ta fita yasra taga muninta ta rainata. Duk insecurities dinta ne yy driving inta tay make up sharp sharp snn ta dauko wani hadadden riga da skirt matsatse ta saka ajikinta snn ta fito tay hanyar dakin yasrahn cikin gaggawa. Ata fanninsa kuwa tun ficewarsa anan ya koma ya sameta tana zaune abakin gadon tanakan cin fruit din ahankli bata wani ci dayawa ba ta aje ta kwanta sabida yunwar dake damunta duk sai taji jikinta yay weak sosai.. A Gefenta ya zauna yana kallon kyakkwan fuskarta nan yafara Tambayarta ciwon cikin tay shiru bata amsa shi ba, wani iri iri tafara ji kamr tashin zuciya na mugun damun ta,atake sai hawayen dake makale a idonta sun fara saukowa kasa, da mamakinta taga yasa yatsanshi yana share mata hawayen daya ziraro, lya lura kamr she is irritated alaman komi ya fara fice mata akai, yasan kuma yunwa takeji sanin cewa jiya bata ci komi ba suka dawo, shikuma bai iya dafa komi ba, yana son yace mata suje suci awaje amma girman kai, sai yace "kode zamuje asibiti ne in dubaki acan? Ta girgaza kanta alaman a'a. Yace to shikenan bari naje na kawo Allura, razana tay zata tashi yay maza ya kamota babu abunda jikinta yakeyi sai rawa rawa dan ta tsani ko jin sunan allura, aje kanta yay akafadarsa har saida yaga rawar da jikintan yakeyi ya ragu snn ya sassauta rikon dayay mata yana kallon idonta ahnkli yace 'toh me zaki ce?.dan karamin bakinta ta turo masa snn ta dago ta kalleshi tace "I dont knw..ya dago fuskrta, ta saukar yace amma ai zaki ci din ko? Kafin ta amsa yace c'mon lets get sumting to eat ina zaki iya shiryawa muje?...ta girgiza kanta ahnkli alaman a'a..ajiyar zuciyane ya kufce masa ya sace kallon kofar da tunanin ko zaiga alaman shigowar Adiaha amma baigani ba bare yace ta tayashi sakata ta shirya. Kwafa yay ya juya yana kallon yasran ta dan juya kadan ta bashi baya tana goge hawayenta duk da yasan tana jin yunwa duk tausayinta sai ya ji ya kamashi sosai. Agogonsa ya duba sann ya tashi ya fice ya wuce cikin main mansion din su lokacin ana neman past 8 har masu girkinsu sunzo sun kammala shirya breafast sunakan rabawa, akan babban dining dinsu inda ake aje abincin gabaki daya ya dauki wani white plate ya fara debar abunda suka dafa patotes porridge da kifi da green vegies sai tea da akayi shi da toasted bread.. Lokacin yasra tana kkrin tattara kayanta dake kasa tana mayarwa gefe tanata kallon bedsheets din data tara agefe tana son taje ta wanke awaje amma batajin karfin jiki. A tsugune yazo ya sameta tana ta kkrin tattara sauran kayanta dake barbaje akasa tana jerawa akan mirrornta gyaran murya yay ta juyo suka hade ido ta ganshi dauke da karamin tray din abinci batace mishi komi ba, Yana dauke idonsa akanta ya kalli bedsheet din akasa yace wann fa?Tay kamr bataji ba, ya fixgota tsaye suna kallon juna "bakiji mena ce maki bane?.ahnkli ta kalli wajen da bedsheet din yake muryanta kasa kasa kafin nan tace "wankewa zanyi",baice mata komi ba yace ohhh amma ai akwai machine, za'a wanke miki,.tace no thnks, zan wanke dakaina, bai kulata ba ya aje abincin yace"cmn U need to eat first..tsabar bata son ya kara jawota jikinshi yasaka ta bar abinda take ta taho inda yake ta zauna. Akan table ya aje tray din daidai inda take zaune Snn yasa mata agabnta yace mata ci, kallon ta yake yi baiya kiftawa, she can't really resist his infidel eyes yadda yake kallonta kowani llkci cikin kulawa Batace komi ba har ya bude abincin ya saka mata spoon akai da kyar ta dauka hannunta na rawa kadan tafara juyawa kamr wanda ba yunwar takeji ba,ganin kmar zai amshi spoon din ya bata abaki yasata debi porridege din takai bakinta tafara ci ahankli. Batakai fiye da loma hudu ba taji wani irin tashin zuciyaz jim kadan tafarajin kamar zatay amai qamshin kifin yafara hawa mata kanta, da wani irin gudu ta bar kan abincin ta wuce toilet, take yaji duk ya rude abunda bai taba ji arayuwarsa akan wata ya mace ba, la hujajan yabiyota abaya ganin tafara gwaza amai sosai. Baisan sanda yafara patting bayanta yana mata sannu ba wani abun har mamakin kansa yakeyi aransa. Ruwa yake zuba mata ahannunta tana wanke bakinta da fuskarta sai ajiyan zuciya datake saukewa ahankli.. Wani sassanyar Kuka tafara mishi with the feeling of she want to go back home duk saitaji tagaji da Abujan ma.. Hannunta ya kamo suka dawo room din gajiya tay ganin ba saketa zaiyi ba banda hawaye babu abund atakeyi duk jikinta yay sanyi sosai. Agefen gadon ya zaunar da ita snn shimavya zauna daf da itan yafara tambayar ta abunda take son ci, duk sai taji bata sha'awar komi sai gida. Karshe lumshe idonta kawai tay ta kwanta da alaman zata dan huta.. Gefe ya koma ya rasa abun yi, sai ya fara tattara mata kayanta yana jera matasu daya bayan daya kafin nan ta farka. Yana cikin tattara mata kayan nata bai hankara ba yaji alamar motsin mutum ata bayansa. Adiaha ce ta shigo wanda Tun shigowartan tay tsayuwar cak abakin kofar tay shiru tanata kallon yanayin dakin. Juyowa yay suka haɗe ido da tay masa sallama yabita da harara ko amsata baiyi ba ransa a harde yabita da wani irin fusataccen kallo snn ya dauke kansa akantan batare da ya lura da yanayin mamakinshi dake kan fuskanta ba. She finds it shocking to see him arranging make up kits for a girl abunda ko zata mutu ne baya mata,taga wai sai jerawa yake a nitse bai kara dubanta ba.. Ahnkli ta juya ta kalle kan gadon snn taga yasran akwance calmy ta rufe idonta da alaman bacci har yay awon gaba da ita. Wani ajiyar zuciya mai nauyine ya kufce mata. gefenshi ta dawo da sanyin jiki duk ta rasa me zatace masa, hannu ta mika zata amshe gyaran tayi dakanta, harta budi baki zata fara magana da niyar fara bashi hkr ya juyo cikin hantara yace hey, dont touch anything, karki kara batan min raina kina jina? ..tsayawa tay tanata kallonsa yadda ransa yake bace da ita, har ya kammala shirya ma yasrah duka kayan make up dinta akan table bata iya motsi ba tana kallo ya fara tattara neatly arranged inner wears dinta daga cikin trolly din yana saka mata acan space dinsa kawai sai ta yanke hukuncin fara tayashi dan wani quilty consience din datakeji yake damunta. Tana dora hannunta akai ya buge matashi da karfi sai datayi kara, a hantare Yace "get out"..zata bude baki adan tsawace yace "NOW"..a razane ta miƙe tsaye jikinta na rawa yabita da kallo ganin kwalliyar data tsaya tayin bakaramin takaici yake bashi ba. Wani irin matsiyacin tsaki yaja mata, kallonta ahaka yasa sai yay tunanin dagangan ne taki ta kula yar uwansa cos of how insecured she is feeling about him tun bayau ba. Ya riga yasan takan masa bincike and she kept asking him weirds question akan alqarsa da yasrah,shidai bai wani tabbatar da abunda take nufi akan haka ba but wann dabiar nata is freaking annoying him. Its childish and immature yafarajin kamar yay kwallo da ita waje cos baiyi tsammanin zata kasance ahaka idan yar uwansa tazo ba. Kallonshi take idanunta sun ciko da ruwa yana mikewa tsaye a fusace tay saurin ficewa a daki acikin yanayin tsorata ta koma falon cikin jin tsananin faduwar gaba. Batay minti 3 a tsaye ba sai gashi nan ya fito tarkacen stain bedsheets din da yasrah ta aje akasa, yana isowa ta gabanta ya watso mata su agabanta a walaknce. Ta kalle bedsheets din sann ta kallesa alaman bata fahimce me yake nufi, fuskarsa a daure yace "u want to help right?...kafin ta amsa cikin daure fuska yace "Wash dis"..zamu fita inkin ga dama karki kimtsa wajen. Yana fadin hakan ya barta awajen a tsaye cikin sanyin jiki. Bedsheets din ta tattara bata masan meye aciki ba ta rike batare da ta motsa awajen ba.. After a while tana tsaye cikin tunani sai can tajiyo motsin fitowarsa tana juyawa kuwa tagansa yana fitowa dauke da yasran a hannunshi sanye da hijab dinta tanakan bacci. [7/4, 12:40 AM] SURAYYAHMS: Wani abu mai nauyin tsiya taji ya gulleta aqirji tay saurin sake kayan akasa batare da sanninta ba, muryanta na rawa sosai tafara binshi abaya yana tafiya tanabinshi tana cewa.."hubby, hubby, Ahmeeed..baiko kulata ba har suka kai waje ya bude gaban motarsa ya saka yasrahn aciki snn ya kulle ahankli. Sosai hanklinta ya tashi ganin harya juyo bai wani kulata ba, daf zai bude nashi side din ya shiga tayi sauri ta rike masa hannu acikin sautin wata shakurarriyar magiya mai tafe da ruwan kishi saiga hawaye nan zurr yafara sauka mata daga cikin idanunta kamr an kunnosu a lkci guda. Tace "I made a mistake, "pls forgive me, ai kasan condition dina..har kasa takai ayayin data ke furta hakan with all her heart sounding very remorseful. Hannunshi ya kwace awajenta ahnkli da chan kamar ma bazai ce mata komi ba sai ya tuna she is carryng his baby, a dan dakile yace "stop dis rubbish asibiti zamuje hankli tashe tamike tare da kallonshi ohh my god "isnt she feeling well? Pls Meke damunta... Da wani irin walakancten harara yabita yace "ohh so now u care, yana fada ya tura ta gefe yanacewa "move" .bai jira jin ta bakinta ba ya shiya ya zauna tare da jab motarsa yabarta anan atsaye kamar wacce bata motsi. Kallonsu take Har sanda suka bace ma ganinta snn ta ja zazzafar ajiyan zuciya jin wani abu ya tokare mata kirjinta yanamata zafi snn ta koma cikin gidan cike da damuwa mai tsanani acikin ranta. Sai can kafin ta dauki kayan daya zuba mata akasan akan ta wanke saida ta je ta warware snn taga ashe stained bedsheet da nity ne awajen an nannadesu. Ga laulaayi kusan sau uku tana amai sabida kyakyanin ganin jinin amma haka ta daure ta wanke da tunanin maybe idan Ahmed ya dawo zai sauko ya dena fushi da ita, she tried to recall what happen yestade amma duk basuyi adding up ba. All she knw dat is her fault, da ba hakan tai ba saidai duk wnn abubuwan sun faru ne batare da sanninta ba. Ata fannin su yasrah kuwa har saida sukayi dn nisa da tafiyarsu kafin nan ta farka da mamkin ganinta acikin motar tare da shi,ta tambayeshi yace mata gida zai kaita tunda yaga alaman gidan take tunawa. Duk dama ranta bai amince da zancenshin ba amma sai taji dadi tabi ta nitsu tana jira taga yay hanyar airpot da ita daga bisani taga sun yi wani waje na daban. Batace mishi uffan ba har suka kaiga wani anguwa mai kyau da ake cewa guzape,arean da suka shigan duk manyan gidaje ne masu masifar kyau, tsabar kowa na harkan gabansa zaka iyayin awa guda kana zaga street din batare da kaga wulgawar wani ba. Wani hadadden gida taga ya wuce da ita mai bakin gate baida wani nisa da bakin titin anguwan, wani mai gadi ne yazo ya bude musu gate din suka shiga daga ciki... Aranta tana ta son ta tambayeshi ina ne nan din but she was too awwww by the serenity of the environment dan kuwa sosai yanayin gidan ya burgeta duba da yadda yay dan duhu inuwa ya bazu tsabar yelwatccen greeny vegetations dake ciki, bishiyan umbrella dana kwakwa dana dogon yaro ko ina sun baza branches dinsu sunyi kyau bana kadan a tsakiyar gidan ba, ga flowers nan iri iri har da masu bibiyar jikin bango bakajin karar komi sai na ruwa daga babban shower sprinkler acan Sama yana zubowa akan flowers din. Tsarin environment din gaba daya ya tafi da ita har saida yay parking snn ta dawo hayyacinta ya dubeta yace lets go in Juyowa tay zata tambaye shi ina ne nan din taga wai harya sauka. Saukar itama tay jin wani iska mai shegen sanyin dadin yana ratsa mata gangan jiki ta lumshe idanunwanta sosai jin ta kasa motsi... Hannunta taji ya kama abazata yafara janta ciki suna tafiya tanata kalle kalle tafara tambayarsa ko ina ne nan din bai amsa ta ba harsaida suka shiga daga ciki. Fadin irin kyaun cikin gidan ma bata lokci ne cos is huge and has alot of spaces, irin sleek style din nan ne mai masifar kyau da aji bawanda ake tarkata masa tarkacen kayan alatu da kyale kyale ba. Lkci guda yasrah taji gidan ya mugun kwanta mata arai cos she loves simplicity. Sun kai minti talatin aciki yana zagawa da ita amma batasan dalilin zuwansu nan ba kuma bataga kowa a gidan ba snn daga ta tambayeshi sai taga ya hade rai sam bayason jan maganan saidai yace mata nan din ma gidan sun ne. Binshi take abaya tana dan kalle kalle har suka kai ta Cikin wani hadadden morden kitchen yanayin tsarin kitchen din is actually breathtaking, nn ma ta tsaya tanata kallon wajen tana famar dreaming yadda nata kitchen din zai kasance in d future just like dis one. Muryansa ne ya dawo da ita cikin hayyacinta ya tambayeta mai zataci tafara gaya masa sai a sann yace mata ta zauna anan din yana zuwa zaije ya dawo yanzun. Fitarsa keda wuya ta cigaba da touring cikin gidan tana jin wani irin nishadi aranta jin sanyin muhallin gidan yana saka mata kwanciyar hankli aranta bana wasa ba.. Babu wani abu dayake nan da bai burgeta ba Tea bag sabo ta gani ta bude ta tafasa ruwan zafi tasha with low sugar Sai can dataji tafara gajiya ta koma dakin daya nuna mata ta zauna tay zugum gashi babu wayarta anan daga bisani ta cire hijab din jikinta daga ita sai riga da wando da hula, nan ta mike ta isa har bakin windon ta yaye curtain din gefe tanata kallon outdoor view din wajen daga ta cikin glass din window ganin wani dan karamin palo ne na shakatawa awajen acikin furanni. Bata wani jima da tsaye awajen ba sai gashi nan ya dawo,duk bata san atsorace take ba sai data gansa taji saukar ajiyar zuciya ya zo mata abazata, ledojin daya shigo dashi din ya aje snn ya biyota bakin windown ganin yadda take murmushi ahankli hanklinta na waje, sanyin Muryansa taji abayanta yace "Did u like it? Tay rau da ido batare da taa kallesa ba tace "what..cikin kyabe baki yace the house ,juyowa tay tana kallonsa tace "whose house is dis?..bai amsa ta ba,Yace "Just answer me..Tace ermm i will,amma ai sai ka fada mun, nace gidan waye ne, ya bita da kallo, tace i mean toh meyasa babu mutane aciki har yanzu? Yace uhmm, mu ba mutane bane kenan, tace no dats not wat i mean,ahnkli ta kalle sa snn tace 'yaa Ahmed I havent seen ur family yet.. Girarsa na sama adage yana kallonta ya taba kan goshinta a bazata snn yace "har yanzu zazzabin bai sauka bane? Cikin kikkifta ido Tace mishi ya sauka fa...yace good,but r u sure, cos yestade u met my family, idonta ta runtse kafin nn ta bude tace oh god,i mean ur wife..ba mummy tace akwai matar ka ba..pls where is she?.. Shiru yay bai amsa ba sai can yace "na hadiyeta"ke dallah kin cika surutu.. Cmn Ure starving ki zoki ci abinci karkije kice musu nabarki da yunwa. Yana riko hannunta ta fauce "stop!!..ya juya da mamaki yana kallonta tace "i am not a baby, "stop holding me like a baby.. shagwabben muryan tanne yay tsalle ya daki zuciyarshi yay kmr zai fashe da dariya ya hade rai.."are u talking to me?..hannunta ta nade a kirji ta dake tana masa kallon who else yay furzan iska ta bakinsa abazata ya kamota na karfi ya janye ta suka bar wajen suka koma ciki ya zaunar da ita akan kujera na dole, see, i am ur guardian, So ure practically my baby,iya Abunda nace miki shine zaki nayi, u get? ido ta gwalo masa waje tace "what?no no no, i dont get. Yaa i'm no ones baby...cikin katseta yace "oh yeah, we will see, shegen rigima toh wazai kula dake, ko aganinki zaki iya rayuwa anan ne ke kadanki batare da kulawar kowa ba,Tace zan kula da kaina idan aka barni,or u think i cant shiyasa aka turo wajenka ko me? Batare da ya kulata sosai ba yace "yarinya kenan, baki da bambamci da sauran da nasani. Tay rolling masa idonta a hankli "Speak for them, ni kam baka san ni ba. Wayarsa ne ya katsesu ya dauka kai tsaye yafara magana, tanajinshi har ya gama amsa wayar Snn ya juyo ya kalleta suna hade ido tace "emmm, i need my phone too"..yace "just like dat? "Okay, no, tace akan me i'm bored,..shahshantar da maganan yay tare da cewa dont wory u wont be, the house is all urs for now u can explore. Sun kusa minti goma ahaka suna musu, duk ta lura jiji dakaine dashi yana son ta hanata komi dakanta sai wanda yake so tay inba gani yay tana kuka ba. Tun tanata masa tambayoyi akan gidan harta gaji ta dena duk abunda take so sai taga yana kkri wajen siya koya aika akawo. She was prety cool and comfortable,wayarta ne kawai tay missing tana ta Allah Allah yamma yay yace zasuje can gida ta dauki abunta amma sai shiru har dare yay baice mata komi ba. Wajajen nine na daren yace mata ta fito sai suka fita suka fara zaga gari, duk ta dauka bayan nan gidansa zasu koma sai kuma taga yakaita katoton super market duk da batasan me zata dauka ba dan komi tana dashi amma haka yay insisting aka musu packing few stuff da zai isheta kwana biyun atare dashi.. Ata fannin Adiaha kuwa ta jira dawowarsu harta gaji duk lambarsa inta kira is blocked tarasa meyasa bayason ta kirashi duk hanklinta ya tashi sosai. Bayan ta wanke kayan yasra din haka ta goge ta kawo dakin ta zo ta tattara ta gyara mata shi tsaf ta sauya mata sabuwar bedsheet with then hope dat idan sun dawo Ahmed yaga tay kkri zai sauko amma sai shiru. Haka tay zaman jiransu kowani lokci kaganta kamar wacce bata da lafiya.. Daga can kuma yasra kullum acikin tsammanin ganin matarsa take amma sai shiru,gashi he loves to control things, dake wayarsa ne kadai baya kyaleta tay dogon gaisuwa da iyayensun bare ta tambayesu direct duk kanta ya daure dataga su biyunsu suke zama acikin gidan bayan shi bata ganin kowa. atakaice dai haka suka cinye rabin kwanakin satin from monday har ranan wednesday agidan batare da yasrah tasan mesukeyi anan din ba. Ranar monday din dataji dan dama dama yakaita schl ya hadata da new friend dinta maryama. kwana biyun bakaramin spoiling dinta yakeyi ba, Sumtimes she feels its fun to be with him cos he is weird,haryau bata gane kansa sosai ba,all she knws is tanajin mugun takaicin conversation dinsu dan kusan kullum sai sun bata sun shirya sabida anan ne take dada fahimtar shidin wani irin dan rainin hankline, sabida yawan son bada odersa yasa itama sam bata tabuka masa komi hatta abinci siya yakeyi yazo yay serving dinta taci ta koshi. Da safe haka zai kaita schl yabi ya dawo da ita kusan ma da dayan wayarsan kawai ta dawo tana amfani dake yana bata ta rike har schl tana iya zuwa dashi yawancin bata kiran kowa sai iyayen nasu sai kuma ta kalli videos a youtube da sauran ababen dayakeyi na aikinsa. Ranar thursday da safe kamar yadda ta tashi jiya haka yau ma tayi da complte shirinta na zuwa schl ta sauko kitchen dinsan ta shiga hada makanta breakfast din daya saka aka kawo dan 8am yau take da lectures dinta batason ya bata mata lkci. Abincin daya siyan tay serving duka a plate taga cinnamon pancakes ne da strawberry juice da wani fresh milk a babban gora. Tanakan zubawa a plate a jikinta taji kamar ana kallonta daga bakin kofa, a darare ta juyo ta kalli kofan ganinshi tsaye tayi a bakin kofar yayi folding arms dinshi cikin wata arniyar blue suit data masa azaban kyaun yanata kallonta. Dauke kanta tay akansa ta juya kenan talkaminta yay crooking saura kiris ta zube akasa cikin hanzari ya karaso ciki dun yayi maza ya kamota. Duk ta tsrota Lkcin babu abinda jikinta yakeyi sai rawa, gashi ta kasa barin su hada ido a hankali ya jawota jikinshi tsam ganin ta tsorata har sai da yaga barin da jikinta keyi ya ragu sannan ya sassauta rikon da yayi mata yana kallon kyakkyawan fuskarta Sai a sann yace dama ina zakije da kikeson fadawa kasa, wai ko kamanni na ne ya canja maki yau?"yafada irin tasan ya hadu in nan, tana gane manufarsa ta wani hade rai bata amsa shi ba, dan karamin bakinta ta turo snn ta dago kanta ta kalleshi atakaice tace toh meye xa ka tsaya a bakin kofa kana samin ido"..dariya maganarta ta bashi amma ya dake ya dago fuskarta da ta saukar, cikin basarwa yace "so what time kika tashi yau da har kika shirya..tace 5, yace u have early mrn lectures ko? kanta kawai ta gyada mishi, wuceta yayi ya koma inda suke zama suci abinci kafin nn ta biyosa as usual suka kammala ci a nitse yana ci yana satar kallonta. Itakuwa Tunanin schl kawai takeyi akanta thinking of yadda zata coping da peer pressure dn taga kamr akwai competion sosai. Shikuwa Aransa tunanin komawarsu gida yau yakeyi dan yana lura da dabiar matarsa na kwana biyun, duk da ma ya daga yasra agidan, but she is still tense,badama yazo mata ya fice kadan sai ta dinga binshi tana masa tambayoyi. Tun ranar monday din dabai kwana agidan ba ji tay kamar zatayi hauka musmmn ma datasan tare da yar uwansa suka fita,tuesday ma sama sama yazo ya dubata ya fice da dare bai kara dawowa ba sai washe gari, hakuri kam ta bashi hartagaji amma sm yaki ya sake mata fuska duk yadda tay suyi magana akan yasra baya kulawa gashi batasan ma a ina yake kwana kwana biyun ba, all she knws is dat duk inda zai kasance dole a tare da yar uwansa yake, tsananin kishi na damunta and she just wonder why he took dat girl away with him gashi yaki yace mata komi sai yawan daure fuska dayakeyi da ita. Kwana biyun kamr mai tabun hankli haka mood dinta yake kasancewa danko taje shagonta bata tabuka komi sai tunanin inda Ahmed yakai yar uwansa da inda suke kwana and worst part is bata da wanda zata yi maganan da shi. Duk da yana zuwa sau daya a rana yana dubata amma still hanklinta baya kwanciya sam. Sectaryn asibitin dayake aiki harta fara gane muryanta yanzu dan kowani dare takan kira office dinsa taji wai ko a wajen aikinsa ne yake kwana amma sai shiru sukansu basa bada information kasafai akansa dan sosai suka san halin masifarsa. Wani bin harta gaji ta kira hjya khadijatu su gaisa for no reason wai koda ma zataji bayanin inda suke abakinta amma duk bata iyawa sabida tsoron kar maganan yaje ya dawo mata wani babba. Yau alhamis din data farka duk batajin daidai a zcyarta, around 10 am ta fito taci karo da annoying face din kafayat, suna hade ido kafayat din taga haka kawai ta tuntsire mata da wata muguwar dariya marar dalili tana mata wani irin kallon da bata isa ta fassarashi. Da takaicin hakan ta bar gidan tana tuki duk haushi ya cikata ta rasa da wanne ma zataji guda daya. Da can shagonta zata nufa kawai tay kwana ta wuce dayan asibitin wajen nurse din nan yar garinsu dan izuwa yanzu har waya suna yi from time to time suna gaisawa. Suna hade ido da Nurse din tasan da akwai matsala amma harga Allah tausayin Adiahan takeji sosai,gashi bata son takara kaita Wajen tsohuwar can neman wani taimako duba da furucin da ranan tayi akanta na cewa kudinta kawai zatana ci. Suna zama Adiaha bata boye mata komi game da lamarin zuwan yasrah gidanta ba duk ta fada mata har da yadda takeji aranta,nurse din kuwa ta bata shawara mai kyau tace mata ta saka zuciyarta daya karta kawo zargi, sabida zargi shine zaina hadata fada da mijinta ba yarinyar ba. Adiaha tay kamar taji maganan for a while amma koda ta koma shagonta wani abu daban ranta yake saka mata ba wann ba... she was thinking of faking sumting big da zai dawo mata da mijinta wajenta yau amma bata san yadda zata fara ba duba da tasan shima likitane intace cikin baida da lafiya he might found out dat she is lieying zama tay cikin tunanin abunda zata ce mishi yau da zai sata samu cikakken attention dinsa cos she really want them to talk about it koma hkri zata bashi dan ya dawo daidai yana kwana agidan bata damu ba. Bangarensu yasrahn kuwa ana daf saura minti biyar takwas ya cika daidai suka iso harabar base university tare da shi, wajen daya saba tsayawa yay dakata snn yay dropping dinta, nan ya ciro kudi yasaka mata a new bag dinta da suka siya, snn ya bata wayarsa datake rikewa dan in antashi dashi yake kiranta sai ta fito su wuce gidan atare. 4:00 tace mashi zasu tashi a lectures din dan suna da 8-10,dana 2-4 Kallonta ya key harta wuce Bai bar wajen ba har saida yaga ta bace ma ganinsa snn yaja motarsa ya wuce office dinshi dan shima yana da 8am meeting yasan dai dolene yau latti . Around 11:30 Adiaha tasan dole yana office adede wann lkcin sai ta kira line din sectary tace ahadata dashi cikin cin saa kuwa yafito kenan daga meeting din ya amshi wayar, ta make masa murya ta harhada dan karya tace masa motarta ya lalace kuma tana son taje gida bla bla batason ta shiga motar haya batason ajijjigata. Baice mata komi ba dai kawai yace ta jirashi zai kirata bada jimawa. Karfe goma saura su yasrah suka fito daga first lectures kawarta maryama tace "Lets get something to eat frnd am hungry" yasrah tace "It's ok, suna tafe ne bbu me cewa komai cikinsu har suka iso wani guri da yan maza ke xaune, fahad shagari tagani da gangs din abokansa kusan su biyar biyu bakake uku kuma suna da haske kmr sa, hiran su kawai suke shi kuma yana duba wani textbook dake hannunsa. Yasra ta dan hade fuska ganin yanda suka zuba ido suna kallonsu tun kan ma su karaso, suna Karasowa wani dake xaune gefen Fahad din yace ma maryama hey fresher!"maryam ta tsaya tana kallonshi tace "Hi omar, how you, yace fine ya lectures?ta amsa da alhadull, yasrah batace komi ba ta juya yabita da kallo, snn yace' the girl, Is she ur frnd? Soo Snubby of her!. Sai a sannan fahad ya daga kai suka hada ido yasran ya bi da kallo don ko tsayawa bata yi ba ta ci gaba da tafiyarta, ya lumshe ido ya bude ya tashi ya fara binta abaya. Sai can ta tsaya suka fara gaisawa da shi sama sama sai mamkin yadda tay kamr bata gane sa ba yakeyi aransa. For the fact dat he call her babe gatsau kmr wata budurwansa shine ya fara bata takaici dan tsani rainin wayo.. Yace yace ashe har kin fara attending lectures kuma shine baki nema ba ko? Ta masa wani irin kallo kmr zata fadi abun arziki Sai tace"Why thou?. Kwafa yy kawai snn yace "nothing! Batace mai uffan ba...shima yay shiru Aransa duk ya dauka bayani zata hau masa dan ya samu hnyar shige mata da jiji dakai yadda ya saba da sauran yan matan. Hannunshi ya jefa a aljihunsa snn yace "So ya lectures din?... Tace fine..Alhamdullhi. Yace "dats gud,amma yakamata ki zaga kidan ga garin Abuja fa, amma Yaushe ne zamu hadu in taking dinki for a cool drive? .. Girarta na sama a dage directly Tace masa i apreciate but no thanks. Da mamaki ayanyinsa Yace why? Batare da ta kallesa ba tace "I am not intrested". Da kallo dika abokansa suke binsu daga nan xoa sunajin duk abunda suke fada cos of micro chips na jin magana din da suke sawa a kunnensu musmmn in suna schl dan suna toasting mata kala kala suna latsa kowacce dan sunajin wata irice ita. Maryama tana tsaye agabansu amma bata gane me sukeyi ba , kawai Gani tay a lkci guda yadda suka wani juya suna kallonsu yasrah atare lkcin datay turning down din request din fahad despite ba'a taba ce mishi no ba. Maryam tayi murmushi tace "u see, she's not snubby! Kaga har tana magana da fahad, just dat ba ku saba bane. Dayan guy din ya juya zai magana cikin katse shi tace "Well! We'll chat later, tabi takan omar tace bye for now muna da wani lectures yace "Ayt! Murmushi tayi ta isa wajen su yasra daidai lokcin da fahad yake amsar lambr wayarta. Bayan nan suka bar wajen suka isa wani cookie shop waiter dake aiki a wajen yana tsaye ata kusa da ita yafara tambayar me xai kawo mata, tace 'frapuccino da milk cookie, mutumin ya juya yana kallon maryam yace "you ma'am?" Tace "Same also! Juyawa yayi ya tafi kawo masu. Da sigar jin baki Maryama tace "Shine kika tafi kika bar ni acan koh? kodan kinga fahad. Yasrah ta kalleta murmushi dauke fuskarta tace ai naga you were busy ne, ni bana son surutun yaran nan, maryama tace "ok amma ko gaisawa ne ki dinga yi da mutane don ku saba mana" dey are the hot guys of thia schl, sun san kowa da komi they can help us alot. Yasrah bata ce komai ba sai juya wayar Ahmed dake hannunta take. Maryam din ta ce "friend Kawo wayartaki nima in sa maki digit dina mana naga har kin bawa fahad lambrki aini ma it's gud ace mun yi exchanging ko? mika mata wayar yasrah tayi ta karba ta kunna dan dama akashe take bari intana schl din sai an tashi take yawan kunnawa. wayar na kunnuwa kuwa maryama tasa wani irin ihu, wanda ya jawo hanklin yasrah kanta. Ohhhh"Woww wooooo is this ur boyfriend on the screen...ohhhhh my goshshhhh,kai kai he's so handsomly beautiful wallahi,harya aka yi kuke kama haka.? Wani hade rai yasrah tayi ba tare da tasan ta ma yi hakan ba,don ko lura da hotonsa dake screen din ma bata yi ba kawai tsabgarta takeyi na kira in ya kama sai tay yan kalle kalle. Maryam bata damu da shirun da yasrah tayi mata ba tayi ta koda kyan Ahmed, daga karshe ta sa mata nmbrta tayi mata saving da besty ta mika mata, tana karban wayar ta maida jakarta snn ta maida hankalinta kan àbun da aka dire masu gabansu batace mata uffan ba, ta riga maryam gamawa snn ta fiddo wayar don hoton ya tsaya mata a rai haka kawai, kare ma hoton kallo kawai takeyi data tuna halinshi na ji dakai bata san lkcn da ta ja wani karamin tsaki ba,Maryam ta kalleta tace "Ya dai" yake tayi tace "Naga time ya wuce ne,..maryam tace ohh yeah, baxa kiyi sallh ba?yasrah tace "No ban fara yi ba. Daga nan bata ce komai ba ta shiga gallery ta goge hotonansa duka snn ta nemi wani hollow wall paper ta canja pics din jikin screen din,.Tana gama hakan ta fiddo kudi jakarta tace "Tambayar mana bill maryam, maryam din ce ta tambaya mma ita ta biya kudin duk yanda maryam ta so biya bata yrda ba, suka mike don komawa Dept. Wajajen Karfe hudu da wani abu suka fito daga lectures dinsu dukansu agajiye, maryam tace "kinga tare da omar xa mu wuce gida anguwar mu dayane gashi can yana jiirana, zaki bi motar fahad ne ko zaki tafi dakanki ? I dont want to leave u alone here is not safe, Yasrah tace "No karki damu ai xa'a xo daukana ne daga gida yaanzu, tace "sai gobe, karki manta Karfe 8 muke da lectures din gobe fa" yasrah tayi murmushi tace "Insha Allah ki gaida mum din ki" maryam tace "zata ji, nima ki gaidar min da mr handsome din ki,so fyn da shi dan Allah kice masa hi, ina nan ai wataran zan gansa.. Ysra tayi kmr bata ji ba har maryama ta bar wajen, waje ta samu ta xauna abinta, ko minti biyar bata yi a gun ba sai ga wata benz ta karyo kwana tun daga plate no din tagane fahad shagari ne aciki...Attitude din yasran sosai take son ya janye hanklinsa gabaki daya izuwa gareta duk dama ba al'adarsa bane bibiyar mata acikin schl saidai yasaka su subishi. Daidai inda takey ya tsaya da motarsa tare da winning down in glass ya wani toshe hadadden fuskansa da wata spec mai azaban tsada datay masa masifar kyau.. "Hey.. u wanna come in? Kallo daya tay masa snn tace "no thanks".. Zaiy magana kenan wayar jakarta ya shiga vibrating ta ciro atake, dagawa tayi daga daya bangaren Ahmed yace "Are you done for today? Mikewa tsaye tayi tace "Yes!" Ya katse wayar, ta juya tana kallon fahad, "i'm off".Baiji dadi aransa ba amma ya waske tare da shruging shulders dinsa Yace its okay next time. Karamin murmushi ta masa snn ta nufi inda tasan xata gan motar Ahmed din,fahad bai bar wajen ba shima idonsa nata can inda ta dosa. Sauke glass Ahmed yayi tun daga can yanata kallonta batare da ya kula da motar fahad dake wajenba,can sai kuma ya fito ya bude mata back door sanin gaba zata taho kuma matarsa Adiaha tana zaune a ciki dan daga office direct yaje ya daukota cewa datay motar ta ya baci bazata bi na kasuwa ba. Inhar kaga Ahmed yana sauke mata kai yana abunda take so to akan abunda ya shafe bbyn sa ne dake cikinta.. Tun ficewarsa a motar ta bi sa da kallon mamaki baki bude don da can kawai so tayi yasrahn ta zagayo ta bude ta ganta a zaune sai ta ga yanda xata yi. Lekensu take ta madubi taga ya riko hannunta yana tahowa tare da ita har ya zo ya bude mata kofar motar duk Adiaha ta kasa nitsuwa, kan yasra a kasa ta shiga motar ta zauna, kasa komawa seat dinsa yyi ba tare da ya kulle mata motar ba duk da ganin irin kallon da Adiaha ke yi masa samun kansa yyi da rufe motar a hankali, snn ya juya ya koma seat dinsa ya zauna shima ya kalleta atakaice yace ya lectures din? Ataikaice Tace mishi lpya sai basu kara cewa komi ba. Banda xufa babu abinda Adiaha ke yi cikin motar duk da Acn da ke kunne, yasrah tayi mamakin ganinta duk dama she is not sure amma jikinta ya bata ita wacece sai a sannan ta gane me yasa ma ya bude mata baya. Dan murmushi tayi tana kallon Adiahan ganin ko kallonta batayi, tay karamin gyaran muryan snn tace "ina yini anty? Da kyar Adiahar ta Hadiye wani abu da ya tsaya mata a saman makogwaro tace "Lfya!" Daga nan bata ce mata uffan ba yasrah ma tay shiru abunta. Ahmd ne ya dan sata kallon Adiahar ya kada kansa kafin nan ya tada motar suka bar wajen,sai da ya fara biyawa wajen siyen abinci dasu yana isa yyi parking ya fita baice musu komi ba. Adiaha da ke cika har lkcn tana batsewa ta bude motar ta fito da rawan jiki wai ita ma zata bishi dan ji take kamar cinye mata mijin ta za'ayi Yasrah dai ta bi su da kallo ta glass, kallonta Ahmed yyi yace "ina zaki ? Turus ta tsaya ta budi baki zatay magana kenan, cikin katseta yace No no,in wani abu kike so ma ai ba saikin fito ba kiyi zaman ki a motar kawai yadda kika saba whats all this...i tot u said ure stressed out meye zakina bina kamar wutsiyarki? Da sauri yasrah ta dauke kai ata wajen dan duk tanajinsu sao takoma kallon dayan windown na dayan ta gefenta tana danne dariyar takaici da ke shirin taho mata ganin yadda Adiaha tay da fuska a kunyace, bai damu da halin da Adiahar ta shiga a lkcn na kunya ba, ya juya ya bar ta nan yayi gaba abunsa ya shiga babban mall mai dauke da inda ake abincin, after bayan kusan 12 mins haka ya fito rike da kwalayen pizza da wasu ledoji har biyu, dayane me dauke da cold stone ice cream sai take aways dayay musu. Shikansa yayi mamakin ganin Adiaha tsaye har lkcn kmr wance ruwa ya kwasota, bai kulata ba ya bude back seat ya ajiye ababen hannunsa kusa da yasra, snn yacema adiahan "get in", yasrah dai har lkcn waje take kallo bataga komi ba. Nan Adiaha ta bude motar kamar mara laka ta shiga ta zauna, shi ma ya shiga ya tada motar suka bar wajen, tafiyar wasu mintina sukayi suka iso gidan nasu yasrah taji wani dadi aranta atleast she wll get to use her phone and her stuffs. Lokcin yamma ne dan haka kusan duk yaran su anty adizat suna waje suna wasa duk suka tsaya kallonsu. yana gama parking Adiaha ta fice tayi cikin gida kamr xata tashi sama tana tafiya da sauri sauri dan tasan yanzu gulman su anty adizat zai tashi, yasran ce ta fito ta fara tayashi suka kwashi kayan, yabi booth ya tarkato mata hijabinta data bari acan gidan iya hijabin kawai ya dauko sauran kayan dik nacan snn ya rufe motar ya fara tafiya, bin bayansa tayi har suka shiga falon. a tsaye suka tarda Adiaha a tsakar falon yasrah ta ajiye duk kayan hannunta shi ma ya ajiye wanda ke hannunsa kwashe kayan duka gaba daya Adiaha tayi za ta nufi ciki dashi irin ta nuna iko da kayan miji in nan, Ahemd ya bi ta da wani irin kallo yace "Heys! Yadda yafada da rainin wayo yasa ta tsaya cak, tana juyowa yace "meye haka, ya zaki kwashe duka, leda Guda kadai ne naki a wajen nan,and the ice cream is also not fo u. Yasrah ta kauda kai tana ta shan mamkin Adiaha ganin yadda take turo baki tana mis behaving wani iri bacin mumynta tasha gaya maya yadda take da kirki bla bla ta dangwala kayan duka awajen taki daukar ko daya,suka bita da kallo, har ta bar wajen bata ce musu uffan ba, wani sabuwar takaicine ya gumeta dataga baiko bi bayanta ba Instead ma sai Ya juya yana kallon yasra, ganin ta atsaye a gefe, yace what are u waiting for ko za ki tsaya da yunwa ko kuma ki shiga kitchen ki girka abunda kike so? ..hanyar kichen din tabi da ido snn ta girgiza kai ta dauki nata package din cikin ta tabe baki ta wuce room dinta tare da masa godya atakaice. Tana shiga dakin ta dauki wayarta ganinsa a kashe ta barsa haka ta jonashi da charge tare da system dinta snn ta fada akan gado. wani lumshe ido tayi tana tunanin abinda ya faru yau gaba daya acikin four days din nan tun farkon zuwanta schl da yakaita ya sauketa ya bata kudi da kuma tafiyansu gidanshi mai kyau da abunda ya dinga mata na kulawa, lumshe ido tayi tana tuna duk event din da ya faru yau wani iri ta dinga jin kanta gaba daya ta kasa daina tunawa. Sai can ta mike ta jawo Hijabin daya dauko matan jin kanshin turarenshi ne ajikin kayan tana shakarsa wani irin kasala taji kafanta ya fara,a hankali ta mike zaune kan gadon ta zauna har lokacin hijab din na rike a hannunta sai can ta ajiyeshi gefe. After some min ta mike ta janyo towel ta daura ta fada toilet, nanma tafi 15mins cikin bathtub din da ta cika da ruwan zafi, sai da ta gaji da zama dan kanta ta mike ta fito daga ciki,alwala tayi ta canja pad dinta its been four days jinin ya fara tafiya sai littel stain. Bayan ta fito a gaban table dinta ta zauna ta fara shafa mai ajikinta slwly harta gama snn ta fesa turarukanta masu sanyin kanshi sannan taje closet dinta ta ciro kayan baccinta masu kyau long sleeping gown pitch color da fuskan gameshakers daga gabanshi ta saka... Kwanciya tay har sai da ta karanta Qur'an a wayarta sannan ta ci abincinta har saida taji ta koshi snn ta kwanta bacci hanklinta kwance, ta dade kwance sai juye juye ta ke ta kasa bacci ta rasa dalili,sai kusan midnyt bacci ya dauketa. Ata fannin Adiaha kuwa duk sai tayi abu sai abun yazo yanata damunta aranta,gashi har dare ya rufa sosai Ahmed bai kulata ba yay ma kamar baisan metakeyi ba. All her insecurities are eating her up so badly yau dinma saida ta tuna maganan nurse din nan data ce mata acikin habaici macen da bata samu zuciya da kulawar mijinta ba itace take zamowa a dame kuma a tsarge agaban duk wata macen data rabe mijinta amma macen data yarda da kanta bata damuwa da presence din kowa no matter how close dat person yake da mijinta. . But she just cant bring her self down to admit dat lallai tanajin tsananin kishin ganin Ahmed yana bawa wata ya mace attention dinshi even fiye da ita. She started feeling like dis tun ranan data gan hotonansu yay trending a social media duk coment din mutane ya stucking mata a brain dinta she just cant forget yadda akayi hypig ana cewa sun dace da junansu ita kadai tasan abunda taji awann lokcin. Dacan ta dauka zata iya daurewa amma zuwan yasrah da ganin yadda Komi nata ma kmr Ahmed ne kawai keyi dakansa sai abun ya fara shake mata wuyar she just cant help dis feeling gaskiya.. Washe gari da sassafe yasrah ta kammala yin Addua kenan ta shiga bathrum ta cire kayan jikinta ta shiga bayi ta sakar ma kanta warm shower, ta jima a bayin kafin ta fito daure da towel tana goge dogon gashinta da karamin towel. Knockng aka fara tay sauri ta jawo wata over sized bathrobe daya kai mata har kusan kasa ta saka kafin nan ya bude kofar ahankli ya shigo jikinshi sanye da jallabiya alaman daga masallaci ya fito. Hade ido sukayi ta kwalalo masa nata idon ta tsaya cak gabanta na faduwa,sallama ya mata batace mishi uffan ba har ya shigo har cikin dakin ko gaishesa batay ba, kauda kai yyi da sauri suna hada ido yace "Erm my....my phone, ina wayata? Bata amsa ba ta nuna masa jakarta na schl alaman yaje ya dauka dakansa,ya kada kansa ba tare da ya kalleta ba ya nufi jakar ya bude zip din ya fiddo wayar dakan sa yanata mamakin yadda ta rainasa, kunnawa yyi yaga blank screen sai wall paper bbu photonsa dake gaban screen din kallonta yayi kafin ya shiga gallerynsa ya duba yaga ta goge su kaf. Fuskarta ba asake ba sanin abinda yasa yayi still kenan a wajen, ta juya taci gaba da danna towel din acikin gashinta dan ya tsantsane ta nufi gaban mirrornta, bin ta yyi da kallon mamaki har ta ja kujera ta xauna tanamai ci gaba da smooching din gashinta acikin towel din gently. karasawa gun mirrorn yyi tare da fixgota ya juyo da ita yana mata wani irin kallo, ta hade rai, yace" ke, wai yau baki gaisuwa ne koni sa'arki ne? Kafin ta amsa yace wayace ki cire min hotona agaban phone.. ta wani hade rai tace "Toh na sani ne, ko ba mistake bane.?" bude baki yyi galala yana kallon karamin bakin ta data turo ta kauda kai irin yana damun tan nan, bai san lkcn da yay kwafa ba. Wani tsaki ne ya subce masa yana kallonta a hankali yace "Me ya saki taba min hotuna ma tukuna,batare da ta juyo ta kallesa ba tace "Mistake I said!" Kallonta ya shiga yi daga kasa zuwa sama, ta wani dauke kai fuskarta daure dan batasan meyake nufi ba does he thinks wai ya gama haduwa ne ko me? Tana cikin raya ahakan aranta taji muryansa yana cewa. Get up!. Yi tay kamar bataji shi ba bata ankara ba sai ji tayi ya fixgota jikinshi, ta xaro ido a mugun tsorace Tace "meye haka yaa Ahmed" yana mata wani irin kallo yace "kikace Mistake? ta bude baki xata yi magana sai gani tayi ya kuma fixgota jikinshin da dan karfi saida ta mannu dashi a mugun rikice tayi kasa tace "Nashiga uku, don Allah stop this,ya Ahemd nace bana son kana taba ni, kadena bana so". bin ta yyi kasan yace "Sai kin gaya min me hotona ya tsare maki a waya da kika goge.." atakaice tace toh Don Allah hoton wani abune..its freaking ugly ..dis..quist..daukewa ne kawai numfashinta bai yi ba lkcn dataji ya fincikota tsaye jikinshi ayayin da towel din dake rufe da kanta ya subuce zurr ya fadi kasa sumanta mai tsayi da qamshi ya bazu tun daga kan fuskarsa har kan kafadunta ya musu rumfa su biyu. Rikota yay dam har numfashinsu na gogar na juna, wani irin piercing looks yake aiko mata dashi in btwn her wet hair strands, bugawa kanta yakeyi, tanajin kmr kafarta duka na shaking, shi kansa sai da yaji wani shock a lkcn, yabi ya lumshe idonsa a hankali ya shiga kallonta ahaka yadda tay masifar kyau yafarajin kamar wani wanda zai hadiyeta,Ba karamin rudewa tay ba a lkcn jin yadda ya damke mata hannunta duk jikinta ya dau rawa sai kkrn tutturasa take tana neman kwace kanta awajensa amma ta kasa, gajiya tayi ta tsaya cak ganin ba saketa zai yi ba. Dayan hannunshi dake sake ya saka yafara maida mata suman nata baya baya ahankli wanda yasaka dukansu suka lumshe idanunsu sosai cikin jan shauki dan bata da wani weak point din daya wuce sumanta musamn ma da lallausan hannunshi yake bita cikin gashin very gently sai taji kamar shafawa yakei ba tattare matashi baya ba. Shikansa baisan mai yakeji ajikinshi each time yazo kusa da yarinyar sai yajishi daban kamar ba shi ba,janye jikinta data fara tana nesa nesa dashi yasashi bude idon shi slowly still ita din yake kalla, bakin kofar take kalla ahankli cikin hadiyan yawu kmr wata munafuka ta fara sadda kanta kasa.."tace "let go off me, har ya bude baki zai magana wani irin Karar rufuwar kofa ne ya firgitashi ya juyo a firgita saidai baiga wanda ya fice din ba. A mamakamce yake kallonta tay shiru batace masa komi ba.. Ya kalle kofar snn ya bi ya kalleta yace what?.. "Who was that? Karamin bakinta ta tura tace oho, i dont knw. Wani irin kallo ya mata yace ina wasa dake ko? Shruging shuldernta tay ashagabe tace Toh nifa bansani ba.. but i think is ur wife..ai tun dazu tazo nan tanata kallonka. Yace..... 'what?.. Batace mishi komi ba sai ya juya aggauce ya fita. [7/5, 7:48 PM] SURAYYAHMS: Adiaha na komawa cikin room dinta ta fada kan gadonta ta fashe da wani irin sassanyar kukan da bata san daga ina ya fito ba,isowarsa bakin kofar kenan yaji alaman tana kukan sai ya tsaya tare da bude kofartata ahankli batare da ya shigo har ciki ba.. Lokcin Kanta akife yake bata san da isowarsan ba, wani shafa kansa yay ya tsaya awajen batare da sanin me zai ce mata ba,kwafa yayi irin to me ma taga yanayi da har zata fara overreacting shruging shuldernsa yay ayanayin ko in kula dan ganin inya kulata haka abun zai cigaba, tsaki yaja ya bar wajen tare da komawa room dinsa kai tsaye، yana isa ya fada wanka da tunanin fara shirya kansa zuwa kai yasrah makaranta. Adiaha bata san meyasa ba amma dik sanda taji zucyarta ya sauko zata kama kanta sai taje taga Ahmed yana aikata wani abun da dolene zai taɓo mata kishinta,wani abu mai nauyi taji ya qulleta aqirji tay wani tsam tana kukan ahankli hartana fidda shesheka. Allah Allah take taga Ahmed din ya shigo dakin amma sai shiru ta dade ahaka har zuciyarta yay sanyi tay tazo tay shiru dan kanta. A fannin yasrah kuwa tun bayan fitarsa bata tabuka komi ba har saida taji babu motsinsu akusa tukuna, zama tayi ta janyo man shafawanta, jiki a sanyaye ta gama shafa man taje ta sako kaya, har ta gama ta kwanta jin zuciyarta dake bugu ba a daidai ba lumshe ido kawai tayi ta dan kwanta for a while kafin can ta tashi ta shirya cikin wata turkishi abaya golden colour mai masifar kyau. Karfe bakwai da wani abu Adiaha ta sakko snn ta fito duba shi ganij bai biyota ba da mmkinta sai tagansu subiyun a zaune babu wata alaman cewa sun san tanayi. Wani gulluton takaici ne ya wuce mata a wuya, Karasowa tay wajensun jikinta adan sanyaye tana lura da yadda sukabi suka basar da komi sai tafarajin zuciyarta na karyewa da yanayin sun sosai msmmn ganin duk borinta Ahmed bai san tanayi ba. Azaune ta same su shi da kanwar tasa kan dinning suna breakfast da aka kawo musu daga main house and he dint even call her out to eat hmmmm... Yasrah na ganinta ta sunnar da kai don bata so ta fito ta sameta tare da shi a tsakar gidan ba dan ta lura kamr Adiaha tanada dan matsala da ita, idon Ahemd na kanta har ta karaso falon kanta a kasa itamq, tana isa yasrah ta dago kaivsuka hade ido lkcin Adiahan ta hade rai yanayin da daxu tagansu yana dawo mata aranta dada harde ranta tay batare da tasani ba ,nan yasra tay saurin dauke kai,snn ta ce "Ina kwana Anty"Adiaha ta kirkiri wani murmushin da bai kao wuya ba tace "Lfya lau, sister ko, Yasrah tace "eh"..bayan nan ta juya tadubi Ahmed din da wani irin yanayi snn ta fara gaishesa sama sama ya amsa ta, yasrah dai bata ce komai ba sai kofa da take kallo,.. Ganin Adiaha na tsaye batace komi ba Ahmd din ne yace Toh ki karaso ki karya mana? girgixa kai Adiahan tayi tace "A'a na sha tea tun daxu, yace "ohhhh, Ohk dats gud..ya dubeta sigar looking out for his baby, yace i hope bbu wata matsala dan i wll be going to the office now. Tay shiru da tunanin me ma zatace masa kafin nn sai taga harya fidda kudi dubu dadaya haka a aljihunsa ya aje few mints agabanta,ta dago tana kallonshi,cewa yake koma menene matsalar taki just take this.." Da ido tabi kudin dan tasan he is just trying to fool her into the gaslight,wato gata mayyar kudi sai an ancuceta sai abata kudi duk ta lura yanayin dayake ciki musmmn in yay mata abu marar kyau saiyy kmr baisan metake ciki ba bayan yasani sarai. Ahankli yasrah ta miƙe kofa ta nufa jin Ahmed baice komai ba,da gefen idonshi yake lura da tashintan yana ganin hkan yace "Ki jira ni agun mota, toh kawai tace ta fita, a sace yabita da kallo dan kallonta baiya isarsa dan dressing dinta datakeyi kullum in zata fita bakaramin kyau yake mata ba musmmn ma in tana tafiyarta slow and majestic cikin kasaita da tattali sai tay kmr wata arab celebrity,Adiaha da mood dinta ya canxa lkci daya ta sunkuyar da kai kar ya lura da yanayinta. Yasra tana fita shima ya aje spoon dinsa atake batare da ya karasa cin abincin ba, da sauri Adiaha ta dago ta kalle shi ganin bai ko kulata ba yana kkrin mikewa tsaye Wani gulluton yawun takaici ta hadiye snn Tace "haba Hubby har ka gama cin abincin kenan? Atakaice Yace ehmm can't u see im in a hurry, saifa na kaita schl inje office, ta tabe baki snn tace okay,sorry...ko kuma in kaita ne kawai tunda ni shop zanje kaga am not in a hurry saikai kar ka makara aiki".ba tare da ya kalleta ba yace "Ai ita ma ta iya driving din inda ina son taimako da mota zan siya mata, Adiaha ta dago ta masa wani irin kallon rashin fahinta, atake sai ya canja topic din kai tsaye, yace hmm, i'm suprised u asked thou na dauka ai baki damu da kowa bane saini. Ta kara dago kai ta dubeshi "Why did u say dat?? Girarsa na sama a dage yace "Dats d truth." Tace...Ahmed nifa matarka ce dole ne na damu dakai fiye da kowa, snn duk wani abunda ya shafeka nima ai ya shafeni..cikin datsar nunfashinta Yace hmm karya kenan kuma"..tace karya? Toh why wund u let me help ur sister haba dan Allah meye aciki dan nakaita schl din hubby? Yace ohh, Thank you for reminding me, but point of corection pls, ke ki fara tambayar kanki why can't u help and be the matured one on ur own? Ko komi saina fada maki ne?..The first day my sister came to dis house u starve her, bata da lfya ko ajikinki, kikaje kinata baccin asararki ko sau daya baki zo kin dubata ba bare kisan ya take ciki.... cikin katseshi da fushi ayanayinta tace but U took her away kuma ai u knw my conditon. Snn ai kaika fara nuna cewa u don't need my help.. Yace ohhh, nine ma?toh Karki sake kice zakiyi amfani da cikin dake jikinki ki raina min hnkli ke kikasan abunda kika kulla aranki, ko saida tazo ne condition din naki zai tashi? Kafin tazo Anan gidan idan nace miki ki huta karkiyi aikin komi ko karki fita kasuwa bacemin kike lpyarki kalau u can handle it ba?..but all of a sudden u became sleepy and hard girl da sister tazo gidan nn, mtssss why i am even talking to u?..Shiru tay dataga ya fara daga mata murya, ransa bace yace..i didnt expect dis frm u...reema kin bani mamaki. Ke yanzu bakijin kunya intana gaishe ki? Pls What hve u eva done to her face kunyatar dakanki dakike kanyi agabanta..see Idan baki kama kanki ba, tazo tafara rainaki ni babu ruwa na kinaji na ko?.. Snn Wann ne karo na karshe da zamuyi wnn maganan dani dake. Yana kaiwa nan ya miƙe snn ya kama hanya zai fice Adiaha dakejin kmr tafara mishi kuka ta riko hannunshi abazata tace "To shikenan, kabarni nafara gyara kuskure na mana..let me take her to schl din kai sai kaje aikin. Fuskansa ba a sake ba Ya fauce hannunshi, no i said, da Akwai kudin da xan bata ne shi yasa nace zan kaita dakaina. "kudi? Adiaha taji kmr ta kwala ihu,wato har kudi itama yake bata kmr wata kishiyarta. ..murmushin karfin hali ta kirkira tace "Cmon hubby nima ai kanwata ce, cikin dabaran son sanin amount din tace, emm nawa ne xaka bata sai in bata kawai.. Batare da ya dubeta ba yace "pls Don't bother, ke ina kikaga kudin da zaki iya bata,suna da yawa kudin. mikewa yayi yana dada goge bakin sa da tissue yace "ni Na tafi, sai na dawo, take care of my bby for me" yana kai wa nan ya nufi kofa, bin sa da kallo tayi xuciyarta na tafarfasa, tana ganin fitansa ta mike da sauri har tana neman faduwa ta nufi ta window tana lekasu dan ta ga inda yasrahn xata xauna a motar tana bude labule kuwa dai dai lkcn da yake budewa yasrah ta front seat ta shiga, shi ma ya xaga ya shiga maxaunin driver, ta fashe da kuka da karfi wani mugun kishi yasrahn na karuwa acikin xuciyarta, anya xata iya ci gaba da yin abinda yake so din kuwa da tunanin hakan yasa ta rushe da kuka ta koma dakinta tana rerawa. Har suka isa harabar makarantar Ahmed bai ce ma yasrah komai ba ita ma wayarta kawai take kallo abun ta, har saida yyi parking sannan ta dauki jakarta dake kafadarta xata fita yace "Ki na da hankali kuwa, "wa ya baki izinin fita? komawa tayi da kanta jikin kujerar da take xaune ta lumshe ido tana mamakin audacity irin nashi dan yafara isarta da nuna iko, kallonta kawai yake, ita kam bata ma san yana yi ba, ya wani daure fuska yace "Wann breakfast din da kikayi kina ganin shi zai rikeki?..meyasa kika bar kan abincin ki daxu, ba tare da ta kallesa ba cikin tuno da abunda matarsa tace masa itama tay rolling masa idanunta sigar cakka magana tace "Na sha tea".Adan tsawa ce yace "Hey look at me!" Juyawa tayi afixge tana kallonsa tsege tsege, yace "Yaushe na fara wasa da ke xaki wani dinga dauke min kai ina magana "kinsha tea fa kika ce min?...when? Ko dan kinji matata tafada na kyaleta shine kema bari ki fada, did u think matsayinki daya ne da ita dahar zaki cemin kinsha tea? Tagumi tayi tana kallonsa ko kifta wa bata yi dan har dariya taji ya bata ganin yanda ya firta maganan matsayi, aranta tace wawa kawai ko shi wayene oho, snn taja masa wata dogowar tsaki arantan batare da ya fahimce hakan ba. Kamr wanda yake karantarta Ya kada kansa cikin takaici yace naga alama don kin ga ina kulaki shi yasa kike son ki raina ni koh? Toh zan kuwa baki mamki, Ita dai bata ce komai ba kuma bata fasa kallonsa ba. Kayan jikinta ya kalla da yadda tayi rolling veil din abayarta a kai wajen kwllyar gold din ne ata gaba ya mata kyau bana kadan ba,yace wai karatu kike zuwa yi nan ko gasar fashion parade da xaki dinga irin wannan shegen shigar kina xuwa makaranta, kina da hankali kuwa ko bakisan kin girma ba?... kallonsa take har lkcn kuma bata ce komai ba, kafin ya kara cewa wani Abu ta kalli agogon wrist dinta tace "Its almost time for lectures are u done? Da mamki Yace "whaat?tace Time for lectures i said, tana fadin haka ta dauki jakarta ta bude motar ta fice, bin ta yyi da kallo cike da mamakin ta, baisan lkcn da yyi murmushi yana shafa kansa ba cos bai taba haduwa da mace mai attitudes arayuwarsa ba, kamar wanda ya tuna wani abu ya bude motar shima ya fita ya kulle sannan ya bi bayanta. tafiya take kamar mejin tausayin kasa tana rataye da jakarta mai tsada ko kai ka ganta sai ta mugun burge ka don a nutse take tafiyar ga wani irin sanyin kamiya dake fallasa kansa atattare da ita, kamar ance ta waiga kuwa taga yana biye da ita a baya ai bata san lkcn da ta tsaya cak ba gabanta na faduwa sosai, nan ya karaso ta gabanta ya tsaya yana facing dinta batare da ya sake fuskansa ba, sunkuyar da kai tayi, yana mata wani irin kallo yace " ina maki magana u walked out of me are u insane?" Kin cewa komai tayi, yay furxan iska tare da gyada kai yace "very Gud, nasan maganin irinku," Kudi ya ciro aljihunsa ya mika mata,ta karba kamr ansata dole murya can kasa tace "Thank you" bai amsa ba ya dada daure fuska, wani kati ya ciro shimq mika mata fuskarsa daure yace "yau Driver ne xai kira ki" ta karba katin tace "Toh. Yadan tsaya kadan cos He expected her to apologise kamr yadda Adiaha take mishi komin karamin abu sai ta susuce tafara bashi hkri yaga wann batama san yanayi ba, hauka ma take son manna masa kmr. Tafiya yayi ya bar ta nan tsaye ta bisa da kallo snn ta ci gaba da tafiyarta ita ma, maimakon yaji haushinta ya cikashi sai yaji for the first ta burge sa sosai, he kinda love stubborn girls amma ba masu girman kai ba, Upon all, ya lura kmr she is kind at heart bata wani daukar dumi. Harsanda ya shuga motarsa snn ya juyo ya sace kallonta yaga tana kan tafiya saura kiris ta karasa Dept dinsu tana dan sauri ganin few minutes ne kawai ya rage a fara musu lectures nayau. Bayan an tashesu around 12am, card din ta ciro ta kira lambar jiki jim kadan driver dinsu na gidan ne yazo ya dauketa taje gidan ta samu sashensu duk a kulle Adiaha ta wucce shagonta gashi bata bar key dinta ma kowa ba. hakanan tay ta zaman jiransu awaje gashi nan batason ta kira layin Ahmed karshe alhaji bello ne daya fito sallahn zuhr yaganta tana zaune cikin takaici shine haryayi inviting dinta cikin main house ta zauna a babban falonsu tare dashi suka sha hira. She enjoyed her stay with him duk da bombastic side eye din da kafayat ta fito tana bata. Ko ba a gaya mata ba ta lura da cewa kafayat din nan bata kaunarta kona minti daya. She cant even stand her, ko gaisuwarta bata amsa ba sai harara, snn Wucewarta goma sai ta tsaya ta masa wata magana in a harsh tone da yarensu. Wani abin ma basarwa kawai yake yay ta yake amma sosai yasrah ta fahmce cewa kafayat bata ragar masa ko kadan gata da rashin kunya. Bayan kwana biyu yau yasrah take kaiwa 3wks a Abuja tare da Ahmed da matarsa har ta fara sabawa da gidan jimada da kadan kadan, saidai rayuwar ta kasance mata ahakan wani iri tsakanin ta da matarsan babu wani dadin zama dake tana yawan bata silent treatment na baqin hali agidan kuma ita bata jin sha'awar ta gayawa Ahmed cewa Adiahan bata barin mata keys duk ranar da bata da lectures din yamma ba abun ya taru ya fara mata yawa dan shkansa driver din da aakace yana dauko ta idan an tashi yana bata wahala dan baisaba jigila irin wnn ba,sumtimes sai ya manta da ita, ko ta kirashi yay ta ringing baya dauka saidai tabi kawarta maryam kota sabule taje tabi motar kasuwa batare da fahad ya lura ba cos akowani rana binta yake yana neman duk wata hanyar da zasu kulla amintaka na kut da kut duk yadda take basar dashi baya jinta kamr wanda ake masa asiri akanta. A fannin Adiaha kuwa har yau iya dai tsakanin su gaisuwa ce ta fatar baki. A Wknds haka suke yawan haduwa da sauran mutanen gidan irinsu anty adizat da nurat da yaransu ayi hira tana jin yadda suke cakke cakken junansu da baqaqan magana acikin raha Ahaka ta fara sanin tarihin adiaha dan sosai su anty nurat suke tona mata asiri wani bin harsai taji kunyar idon yasrahn. Ita kuwa sam taki sake musu dan duk basa gane kanta sabida sam ita batada surutu da kuma son shiga jikin mutane masu azaban gulma. Adiahar ce dai kullum take cikin saka mata ido akan yadda Ahmed ke kulawa da ita abun har na damunta ganin yadda ta cusa mijinta aranta kuma take jin tsoronshi kamr wani Allahnta,duk ta tsani ta gansu tare, gashi ita kuma bata taba nuna mata tasan tanayi ba. Yasra Bata tabuka musu aikin komi a gidan sabida weird bhvrs din Adiaha Daga taje lectures ta dawo shikenan sai taci abinci, Saidan indan ikon Ahmed din yafara mata yawa ne sai kaga ta kulle kanta a daki harsai washe gari snn zata fito, by now sosai tay suna da farin jini sosai a schl dinsun dan tsabar yadda kowa yake admiring din all these signature dressing dinta datakeyin shi with full concentration duk dama bata fiye saka atamfa ba. Koyaushe zaka ganta da full accesories daya dace da kayanta, kmr agogo abun wuya,chains and bracelets, kayanta kuwa basa wuce Matured Abayas,kimonos,turkish sleeves,gowns kala kala highwaists,gata tana son rolling colourful veils da saka dogayen shoes ko booth masu daukar ido da kyau. Week nagaba da zasu shiga Adiaha da Ahmed suka fara shirin zuwa awun ciki cos cikin ya fara shiga kwanakinsa na cika 3 months gashi suna son sufarayin Awun da wuri sabida tana da complication na hawan jini data fara samu a farko. She was so happy dan tasan dolene aranakun awun suna kai yasra schl tare kafin su wuce asibiti. Ranar da suka fara haka tayi ta masa kisisina tana masa hirar cikin a cikin amotan dan yasrah tanajinsu sai babbasar da ita yake yana sha mata qamshi amma bata fasa ba, gashi sai taga yasrahn batace musu uffan, ko da ihu zatay magana sai taga bata ko dago kai bare kuma kulawa, ko taga tana kallon window kotana danna wayarta wata rana har assigment zakaga tanayi acikin motar kafin su isa. Kullum haushin da kishin karuwa yake aranta dan ko kadan ta tsani yadda Ahmed yake treating in yasrah like a queen musmmn agabanta. Kudi banata ba amma She is almst chocked up daya kasance duk sanda suka aje yasrah a schl sai ya barta a cikin motar yabita abaya sunje can gefe ya bata kudi duk da tasan bawai rasawa tayi ba... Abun na damunta aranta duk sai tarasa tomesa ita baya mata abunta privately cikin tarairaya da darajawa, ta tuna itafa har agaban yasrahn ma yana iya bata kudi snn ya gaya mata mezatay dashi amma ko sau daya bai taba bawa yasra kudi agabanta ba bare ya mata fada ko wani tsawa kwana biyun har mmki yake bata cos bata san yana da soft side ba sai da yarinyar nan tazo. Haka intaki cin abinci ko ta kulle kofa taki fitowa toh ranar Ahmed zaita bori harsai ta sauko, infact sosai ta lura da cewa izuwa yanzu baya jin qwiyuwa ko nauyin ya deba abincin dakansa ya kai mata har daki snn in taki ci yace zai bata abaki na dole. Yanzu Har ta saba da kowani dare haka yake share mood dinta musmmn idan zaije ya duba yasrahn sann ko wani safiya ma inya farka itadin yake fara dubawa kafin ya wuce masallaci ko in ya yadawo. Komi na yarinyar na cusa mata damuwa da kishi cos her husband Ahmed is gradually bcoming a dfrent man agaban yarinyar, tana son taga ta shige rayuwarta da makirci ta rabasu amma Abu biyu ne suke karya mata zuciya musmmn yadda yasrahn take yawan girmamata, kullum saidai basu hadu ba itace zata fara budan baki ta gaisheta snn bata taba yin fushi ko ta rainata ba. Na biyu kuma tanajan baya baya ne sabida yadda kowani wkdsn su anty adizat suke kunce mata zaninta a kasuwa Duk sanda akazo main house duka during wknds toh sai sun tabbatar da sun kunyatar da Adiaha agaban yasrah asigar wasa da habaici. They wll joke and joke about yadda Adiaha tazo gidan miji bata da komi infact komi da Ahmed ya mata a zaman auransu saida suka gayawa yasrahn stylishly acikin raha snn agaban Adiahan suke abunsu dan su cusa mata baqinciki. Yasrahn kuwa bata wani iya nuna damuwarta akan zancen gulmansun duk dama tarihin Adiaha ya bata mamaki kwarai dagaske. She find it very hard to believe a farko,koda ta tabbatar da labarin batace uffan ba, ita dai bata kushe qaddarar Adiahan ba, cos she knw is very foolish mace tanayin fahariya ko tana boasting akan cewa abu kaza bazai sameta ba ko ita bazata taba fadawa tarkon soyayyr wani namiji tay kaza ba, saidai labarin Adiaha yasaka tun ranar ta fara saka hakan acikin Adduarta cewa kada Allah ya saka mata son wani da namiji wanda har zata bar iyayenta da kabilarta da addininta akansa na har abada. Duk dama rayuwarsu is none of her business but story na Adiaha yaso ya mugun jan hanklinta, bata son ma kula tasharsu agidan amma sanin tarihin Adiaha abakin su anty nurat yasaka tay saurin gane cewa Adiahar ce take son Ahmed fiye da yadda shi yake sonta.. Ata daya fannin Wayann dalilain biyun sune suka mugun taka ma Adiaha burki wajen zagewa ta yaki Ahmed akan special treatment din dayake bawa yasrah agabanta. Tun zuwanta gidan ta fara fahimtar cewa Halin Ahmed is not the same for evrywomen dat means bakowace mace bace yake iya cin musu fuska ko yana walakanta su ba. Saidai a memakon ta nemi dalilin dayasaka bata cikin jerin wayann matayen ita neman shigewa take tsakaninsa da yar uwansa wanda tuni ya riga ya gano matsalarta shiyasa yake gaslihting dinta sosai. Idan yay abun da yasan bai mata dadi aranta ba ko idan ya lura tanajin kishin wani abu toh bazai bari ba, saidai ya basar yay kamr baisani ba, ko karshe ya nuna mata kamr itace da laifi. Satinsu guda da fara zuwa anternatal kafayat ta bace agidan batare da kowa yasan inata dosa ba, Ya rage alhaj bello ne kawai agidan duk sanda driver yazo daukar yasra akan lokaci inta dawo gidan babu kowa saitazo cikin mai mansion din ta tayashi hira,shikadai ne yasan cewa Adiaha bata barin mata keys din gida aransa yana ta son ya gaya na Ahmed amma baya samun dama, haka har suci abincin rana atare da ita wani bin suyi kallo ko suje waje suzauna susha iska a kujera, she doesnt even knw how it feels to have a father, ta taso ne batare da ta samu kulawar mahaifinta ko mahaifyarta ba,they both died when she was very young, shiyasa takejin mugun dadin kasancewa tare dashi. He is quiet calm and comfortable a satin sabida kudin da matarsa khadijatu ta tura masa ta hannun dan aika daya boye a dakinsa yake dan zara yana kashewa. Yasrah inta dawo haka wani bin zai aiki biodun yasiyo mata ice creams ko wani small chop zuwa yamma kafin Adiaha ta dawo gidan,duk izgilin Adiaha bata taba tsammnin aranta cewa father inlw dinta zai dawo da abin wani abun magana ba. Ranar friday da safe sun shigo gaishesa dukansu uku koda suka shigo yasra ta zauna kusa dashi suna gaisawa dan Daddy take ce masa shikuma yana ce mata my dear, Ahmed yanata mamakin yadda akayi yasrah ta saba da babanshi harma fiyeda kowa agidan, Adiaha ma sai taji abun yayi mata daban, caraf kuwa sai alhaj bello ya fara fasa taya agabansa ya fara tuhumar Adiaha akan maganan extra key. Dokane kowa zaina aje xtra keys dinsa incase of emergency but all pf a sudden suga bata ajiyewa. Dake jininsu yadan hadu da Adiahan kuma yasan tana da cikin dansa sai bai mata wani fada ba cikin wasa kawai ya mata maganan normally a matsayin tuni yace mata is not right datake rike duka keys din bayan ga yasrah tana iya dawowa daga schl at any time. Yana maganan haka Gaban Adiaha ya dinga faduwa tana fidda ido zuru zuru ganin bai rage komi ba saida ya gaggaya ma Ahmed duk abunda yake faruwa tun daga satin da yafara ganin yasrah awaje tanajira. Yasrah tay shiru dan batama san me zatace awajen ba. Normally ya kammala maganansa bainuna musu fada ko fushi ayanayinsa ba saidai Suna tsaye awajen still ya fara maidawa Ahmed maganan da yarensu na yoruba duk basu san cewa fada yake masa akan hakan ba. Shima tuna masa yakeyi cewa yarinyar amana ce agaresa shida matarsa As a typical african parent he had to exagerrate evrything yasaka harda emotion dinsa aciki yafara nuna masa cewa abinda matarsa takeyi baiyi daidai ba kuma duk laifinsa ne.. Ahmed baice komi ba ya bashi hakuri suka fice Har lokcin gaban Adiaha bai bar bugawa ba tana ta tunanin abunda zatace masa inya tuhumeta na batun tafiya da duka keys datakeyi dan tana da muguwar zargi aranta tasan dagangan takeyin duk hakan wai duk dan bataso su kebe ne idan bata nan. Dukansu biyun baice musu komi ba dan Ba ita kadai yake jin haushi aransa ba harda yasran ma data ki gaya masa komi harsaida babansa yay korafi.. Yau da suka sauketa a schl yana bata kudinsai ya tambayeta lokcin tashinta ta gaya masa 2 oclk. Baice mata komi ba ya tafi itama ta wuce ciki.. ciwon hakori na damuna shiyasa ake samun tsaiko. [7/6, 9:29 PM] SURAYYAHMS: Tun bayan da ya sauke yasrah a schl Adiaha take satar kallonshi duk jiikinta yay sanyi dan ta gama lura da yadda ya wani haɗe ransa yana tukin tamkar na wanda bai taɓa yin dariya arayuwarsa ba, wani irin fargaba ta dingaji aranta zuciyarta na harbawa da sauri da sauri, aranta tana mugun son tay masa magana akan batun keys din amma sai taga ya dauke kanshi bai kulata ba har suka wuce asibitin dayake aiki inda suka saba awun tare dashi.. A harabar asibitin yay parking,yana kammala parking din ya sauko cikin sauri batare da ya jirata ba yay gaba ta fito tana biye dashi abaya.. Bata damu ba sbida Tun bayau ba ta san da cewa baiya son yana nunawa a asibitinsun cewa ita matarsace,ko da taba yi masa korafi akan hakan sai yace mata he want his life private shikenan kuma sai bata kara tuhumarsa ba duk dama abun bai mata aranta ba, duk yadda ake ji dashi a asibitin taso ace ko sau dayane yadan bayyanata a matsayin matarsa koda itama zata yi daraja a idon mutane saidai iya daidaikun da suka sanin ma baya sake musu fuska bare su fadawa wasunsu har asani. yawancin choices dinsa ana fahimtarsu,kusan Itace kawai kanta a toshe dake batason yin wata jayayya dashi, c'mon ta fito fili tagaya masa ra'ayinta akan wani abu da bai mata ba sam batajin wann confidence din ajikinta kullum, sai dai in akan kishi ne, dan duk tsoronta bacin ranshi ne dake batason duk wani abunda zai rabata dashi na har abada. Duk wani mutum mai nitsuwa zai fahimce cewa its not like he wants his life private kawai dai bayason ya nunatan ne wa jama'a a matsayin matarsa bare ajinsa yaje ya zuba.. He is not mentally proud of her, dan haryau gani yake kamr taimaka ma rayuwarta yakeyi. Ayadda suke tafiyar kowa da expression din dake kan fuskansa bazaka yi zaton atare suke ba haka har suka isa office dinsa Suna shiga Waje kawai ta nema ta zauna tay shiru kanta na kallon kasa harya bude wata drwr ya fidda labcoat dinsa tare da handgloves yasaka baice mata komi ya fice ya kyaleta zaune awajen ita kadai... Tun data zauna awajen babu abunda takeyi sai tunani,jikinta har wani rawa rawa yake ita kanta batasan meyasa take bala'in jin tsoron Ahmed kmr ranta ne A hannunsa ba. Koda abu kalilan tay na bata masa rai sai tanajin tsananin tashin hankli kmr kasheta zaiyi. Game da binciken masana kiwon lfiya Yana iya yuwa ga macen data cusa son namiji har haka aranta ta kasance cikin irin wann mental trauma wanda tsoron rasa shi ne zai na yawan jefata cikin wann hali, the fear of loosing him will alwys trigger her brain to act dis way, sai tanajin tsananin fargaba a duk sanda tayasa laifi dan kalilan. Most of the victim basa sanin wann dabia ta nuna soyayya marar tsafta yana taba lafiyar kwakwalarsu saidai suga suna aikata wasu abubuwan da su kansu basu san suna aikatawa ba amma hakan shine zai zamo musu kamr daidai. Haka tay zama cikin tsananin tsoron jiran jin me zai ce mata tare da tsunduma cikin damuwar yanayinsa na fushi daya gama lullubeta. Tanajin motsin kofa ta firgita ta juya wata nurse tagani ta shigo fuskarta babu yabo babu fallasa. Suna hade ido nurse tace "Good morning" Adiaha ta sauke ajiyan zuciya tace morning nurse. The doctor said you shud come with me. Bata saka komi aranta ba ta tashi suka bar wajen duk ta saba tunda tay ciki shine dakansa yake mata kwaje kwajen snn tare suke tsayawa gyneacologist su dubata. Wani room suka shiga babu kowa aciki nurse din ta bata wajen zama snn tafara gwada BP dinta aka mata sauran abubuwan tanata skaa ido ko zataga shigowar sa amma sai shiru har aka kammalla dubata. Bayan nan aka bata waje ta kwanta gynea doctor ta shigo itama ta dubata snn aka ce mata ta dan huta for a while. Duk ta kasa nitsuwa sabida duk bata gansa a kusa da ita yau ba sai can bayan kmr minti goma sai gashi nan sun fito tare da abokinsa Dr bankole Ahmed din yana rike da files na report dinta ahannunsa yana dubawa. Banky din ne ya taho da fara'arsa suka fara gaisawa taji dan dama dama Ahmed baice mata komi ba ya kammala duba report dintan da aka bashi acikin file . Hirarsu da bankole yakeji wanda tuni ya tsaya masa arai musmmn yadda banky yake tsokanarta yana ce mata cikin ya sauya mata kamanninta gabaki daya. Banky Yana dariya cikin raha yace mata yana daya daga cikin abunda yasaka yake tsoron aure dan bayason matarsa tazo tayi ciki ta canza kamanni ta dawo mummuna danta samu ciki... Stylishly Yanata kafa misali da ita, she had seriously change duk kkrin datake na yin kwalliya dan kar yasrah ta kwace mata attention dn miji, cikin hirar sai yace "nasha mamaki, just like u now, when we married u ai ba haka kike ba..u look sexier and finer babu wnn pimples din kingane ko? amma yanzu kiganki mana, duk kin wani canza zaki dawo mama mama.. Adiaha tana ta binshi cikin tadin da zuciya daya batasanda cewa maganan nasa zasu dameta ba saida taji yafaracewa Ahmed ya kata aure, yace inda shine da aure zaita karawa shikam cos he wants a sexy looking wify alwys. Ahmed baice masa komi ba saidai yay masa murmushin yake, yasan haka abokinsu banky yake, akwaishi da fadar ra'ayinsa, he dont care if its apropriate or not,aransa yana son yay defending din matarsa kodan ma ya basar dashi agabanta ya gane cewa body shaming isnt cool in any way amma sai yaji ya kasa yin haka cos honestly Yadda adiaha take canjawar shikansa yana lura its sumhow irritating him shiba ma fuska ko jikin datake karawa bane, her boobs has turned to sumting else duk sun cikka sunyi loosing balance sai suka sauka kasa harta cikinta zarrrr dakyar suke tattaruwa a bra tun ba aje ko ina ba duk sun lalace kamr wanda tafara shayarwan already. Saidai shi baida niyyar yin mata hakan cos he knws evry woman's body changes during pregnancy and is totally not her fault. Banky ya kammala barbadansa ya barsu anan tare,shiru tay tana ta tunanin abunda banky ya fada mata wanda suka kara kashe mata karfin gwiwarta, rufe file din da Ahmed yay yasa ta dago,da chan kamr bazai ma mata magana sai cam ya juyata kanta fuskansa ba asake ba. Yace"Get up,Ure going now"..kafin ta amsa taga har ya fice daga wajen ya nufi office dinshi direct. A daddafe ta mike ta biyosa abaya tazo ta samu yana zaune yana waya da wasu.. Da gefen idonta ta dn saci kallonsa,zama tay harya kammala snn ya kalleta Sama sama yace "U still here? Muryanta a rarrabe tace "i tot..Cikin katseta yace u tot what? ..ko bakiji abunda nagaya maki bane Bayabo ba fallasa Tace naji..but baka fada min komi ba, Is evrything fine with the baby? Comfortably Yace Dats none of ur business, ko ke likitace? Inna fada maki me zakiyi akai? Cikin katseshi Tace "am sorry.. Tsaki yaja mata wanda yasaka mood dinta ya kara sauyawa gabaki daya. Jiki a sanyaye ta dauke jakarta snn ta miƙe tsaye tanata tsoron tambayar sa ko zaikai ta shago dan hakan ya saba mata duk sanda sukayi awu he wll tell her evrything snn shine zai kaita. Tana daukar jakar ta rataya a sanyaye tace "im going".Ya bita da kallo baice mata uffan ba, tana tafiya kamr wanda ruwa ya kwasota feeling realy unhappy with his attidues nayau, har saida takai kusa da kofar snn yace "heys". Juyowa tay da sauri har zuciyarta na harbawa duk tasaka ran ko hkri zai bata.. Suna haɗe ido taga yana kallon kan table, inda yake kallon ta duba taga kudi 500 naira mints na five thousand daga nan yace. "Pick it" He said it sternly amma haka nan Ta dawo tasaka hannu tanakan daukawa yace "its ur transport fare. Tace thank you hubby. Ta juya kenan zata wuce, yace "And?..tay sauri ta kara juyowa. Hannunshi tagani yana reto a sama yace.. "The keys!!.. Kirjinta ne ya buga tarasa mema zatace kawai tace "which key hubby?..u mean "our house key".. Wani tuwon harara ya watsa mata sama da kasa, agatsale Yace .."no, my house key! Ya kuma daure fuska, Don't waste my time haba.. Wani iri taji aranta snn Tace ohhh i am sorry, nan ta bude zip din jakarta ta ciro keys din duka ta miƙa masa hannunta na dan rawa ya karba batare da kulata ba sai bata motsa ba. Sai da ya raba keys din snn ya dauki guda daya tal ya miƙa mata ya rike sauran baice mata komi ba. Har tagaji da tsayawa ta tafi.. shagonta ta wuce direct bata damu da walaknciin san ba she is just wondering why he didnt even yell at her. Ata fanninsu yasrah kuwa schl yafara daukar zafi sunada term paper assigment dat need to be submitted immidietly a washe gari da safe. Gashi topic din yana da uban yawa, zasuyi 45 pages na report, tun after break dinsu na 10 suka tsaya ita da maryam suka fara discussing akai maryam tace mata ai su fahad can help, she have no choice face tabi ta ahakan,haka suka zauna ajikinsu yau cos omar ya iya abun sosai kuma tare suke yawonsu kut da kut da su fahad dan duk abokan juna ne. Ganin yasrah acikinsu yasaka dukkan abokansa subiyar din nan suka mamaye wajen anata hira Yau na daban Fahad yake shige mata dan is a win for him data zauna acikinsu dik dama bata fiye son surutu akai akai ba. Omar na gefe nakan taya maryam sunayi har suna musu shikuma fahad din yana gefensu yana ta kkri wajen quiding din yasrah Dake ita ta nace takeyin abunta da kanta cos she loves to be independant sam sam bata son rainin wayo. shide aikinsa awajen shine yake gaya mata me zatayi da yadda zatayi cos yana da experiance more than her akan topic din, tasha mamkinsa aranta,saidai bata nuna a fili ba,cos He seems too intelligent,kai he is a genious kawai,Allah ya basa baiwa sosai wanda saiyau taga iya abunda ya burgeta da shi kenan. Ta lura yakan yi burga da jiji dakai sabida kyaunshi, kudin iyayensa da sunan dayay acikin schl amma baya taba burga da ilimin da Allah ya bashi which she find it intresting After all not alwys mutum yake da bad sides dolene da akwai wani abunda zai kasance unique ajikin kowani dan adam. Cos all humans are created unique, kowa da baiwar da Allah ya basa kyauta snn na wani baifi na wani ba, saidai wani kan iya fahimtar nasa da wuri wani kuma baiya ma fahimtar baiwarsa kwata kwata shiyasa har yasa yakejin kishi ko kyashin na wasu. Yaune karo na farko da sukayi doguwar zama da hira dasu awajen karatu. Har wajajen lokcin tashi basu kammala ba,yau Ahmed yay shifting meeting dinsa na musmmn ne domin yazo ya dauketa dan yanata son yaji sauran maganan abakinta,baiji dadi sam data boye masa abunda matarsaa take mata ba to wayasan ma ko tarawa take aranta in iyayensun sunzo taje ta ɓatashi awajensu kamar yadda ta saka babanshi ya masa surutu ayau agabansu da safe,aransa ya riga yasan Adiaha najin tsoronsa ko bai mata tsawa ba bazata kara yin gigin maimata hakan ba, yasrah kuma yarinyace karama dan haka icce tun yana danye ake iya langwasa shi.. Acikin sauri ya karasa parking acikin makarntar ya tsaya inda ya saba ganinta snn ya ciro wayarsa daga aljihunsa ya fara neman layinta agaggauce. Sau biyu yay ringing bata daga ba,ana ukun sai aka daga,sallama yy as usual baiji an amsa ba "Yace "are u done? Fahad ya gyara zamansa a kasaitance snn yace no she is not done.,and Who is dis?..wani shiruuu na irin cak din nan Ahmed yay dan bai tabajin Abunda yaji yabi jikinshi ayanzu dayaji muryan namiji da wayar yasrahn ba. Bai yarda ba Har saida ya daga wayar a kunnensa ya dada tabbatar da cewa ita din ne ya kira ba kuskure yay ba snn ya maida wayar kunnensa Kirjinsa na bugawa da karfi yace" "Ina me wayar? Kafin fahad ya amsa ya daka masa tsawa yace "are u stupid?..hand it over to her right now",yadda yay maganan a karsashe tare da tsananin kishin da ya mamaye yanayinsa shikansa saida yaji kansa awani yanayi na daban. Fahad yay murmushi har ya bude baki zai amsashi kenan saiga su yasrah sun fito daga masjid har suna karaso ganin wayarta a hannunsa tasha mamaki batace masa komi ba ta karbe wayar daga kunnensa. Tace "Assalamu Alaikum...Hello,.. Yanajin muryanta ya wani lumshe idanunsa sosai snn yace"Where the hell are u?Ina wasa dake ne da zaki ajeni ina jiranki? Yadda yay mata maganan da borin kishi da kuma gadara a voice nashi yasataji ranta ya baci atake a dakile tace mish.."i'm coming".. Katse wayar yake shiriin yi tare da cewa "Come fast"Batace masa uffan ba ta katse wayarta ta maida wayartan ajaka. Haɗe ran datay yasaka dukansu basu mata magana ba, books dinta kawai ta deba ta fara zubawa ajaka takai hannu zata daga term paper din kenan fahad ya danne da hannunsa ta daga ido suna kallon juna Yace "Let me help pls. fuskanta a dore tace but I dont need ur help.. Nan danan taja ppr ta wuce tay tafiyarta batare data musu sallama ba cos tsawan da Ahmed ya mata ya riga ya bata mata rai bana wasa ba dan ba'a saba mata irin haka ba gata bata tolerating shit. Zata wuce ta gaban maryam Fahad yay sauri shi saiya fara binta abaya..tafiyarta take yana binta yana cewa "hey im sorry i picked ur call..kinbarsa ajaka ne yana ta ringing so i tot it was an emergency i dont mean to hurt u. Yadda yy maganan in a matured way yasata ta dan sassauto tace its "okay aiya wuce..daga nan sai tay shiru yanata binta ya jera tare da ita suna tahowa.. Tana hango motar Ahmed din ta juya ta kallesa dan bata son su karasa har wajensa a tare.. Tsayawa tay tana kallonshi atakaice tace "Thank you for ur help" U can leave ai ko.. Yace no way, babu wnn tsakaninmu..ure just like my sis.. kintuna? Smirks kawai tay snn tace to naji ammma ai Zaka iya komawa daga nan anzo dauka na. Lekawa yay ta bayanta yaga Ahmed ya zuba musu idon daga cikin motarsa yanata kallonsu duk kishi ya birkita masa kamanni sai huci dayake fetsarwa shikadai. Daga nan fahad Yay masa wani irin murmushi Mai ban haushi.. snn ya kalle yasrahn, lokci guda yafara mata magiya akan ta bashi term ppr din yaje gida ya karasa mata kawai since gobe sassafe ne zasuyi submiting dinshi. Jayayya akan haka suka fara dashi yaja tanan itama taja dataga kmr zaiyi embrassing dinta Hakanan dai ta miƙa masa papr din ya rike yana murmushi yana cewa woow i am honoured yan mata. Murmushi tay masa atakaice tace thank u And hey, i Will definately return d favour okay? Kafin ta juya sai taga fahad din ya fara mata Dariya cikin son ya kara batawa Ahmed din rai da lkci , yace "ure welcome but u knw i dont need u to do that... haba babe..kinfi karfin haka awaje na ai. Yana kallo Lokacin har Ahmed din ya doso wajensu atakaice yasra tace mishi "duk da haka, cos i don't like owing one person too many thanks. Tana gama rufe bakinta fahad yafara wasu killer murmushi nan saiga Ahmed din ya karaso wajensun fuskar sa ba asake ba.. Yana tsayawa ata bayanta yace ke!! Adan tsorace ta waigo ta kallesa sai dataji kirjinta ya amsa dan batay tsammanin ganinsa anan dinba. Suna hade ido dashi ta dauke kai,Batace mishi uffan ba " fahad ya dubeta dagangan yace is he ur driver...? Wani Cak Ahmed ya tsaya yana kallonsa Cikin katseshi tace no. Ahmed yace he is her brother...dump head. Fahad ya sosa kai yace ohhh Ina wuni yayan mu... Ahmed ya masa wani irin kazamin kallo baice masa komi ba ya finciko hannunta saida ta kara razana yajata zuwa gaban motar ya turata ciki a fusace snn ya rufe ya juya daganan yanama fahad din wani irin muguwar kallon stay off her batare da ya furta ba. Yana dauke kai ya koma seat dinsa yana zama yafara jansu suka bar schl din Fahad yanata kallon motar da murmushi akan fuskansa. Wani irin fizgar motar yakeyi dan Asalin kishi mai shiga jiki da kwakwalwa bai taba ratsa masa hanyar jinin jikinsa ba saiyau. Jan motar yake amma kwata kwata kamr baiya cikin hayyacinshi har yabi dasu wani hanya na daban inda babu mutane sabida horn din da mutane ke masa abaya cos he was driving roughly batare da ya sani ba. Yasrah kuwa tunda ta kife kanta a tsakankanin cinyoyinta babu abunda takeyi sai kuka... Duk reaction dinsa bai dameta ba abun da ya mugun bata haushi shine meyasa zai wani fixgota haka agaban Fahad sai kace wata baiwarsa. Tunda ta kifa kanta a motar sai kuka take mishi kamr zata fitar da ranta,idonshi da sukayi jaaa kusan a lumshe yake tukin dasu, ji yake zuciyarsa tana tafarfasa dan shikansa kukan nata wani sabuwar azabane na musamman ga fadar zuciyarsa and its a whole lot of new feeling for him yafarajin kansa kamar zai haukace... Ganin bazata dena azabtar dashi da sautin kukan nata bane yasaka shi yay wani wawan parking agefen titi ya tsaya wanda karar da motar tayine yasaka yasrah ta dago kanta badan ta shirya ba... Jajayen idanunta dake cike da fushi ta zuba acikin anashi idanuwan dake ci bal bal da wani irin zafin wutar tsananin kishinta dayakeji aransa uncontrollably har yana fetsar da huci batare daya shiryawa hakan ba She can't even begin to understand what is going on acikin idanunsan dan sosai taji kirjinta yana bugawa da karfi itama Juyawa tay a fusace da zimman zata fice ta bar masa motar abazata taji yawani fixgota saida ta kwanto akan kirjinshi wani irin ihu ta sakarmai mai balain karfi saida muryanta ya fita har waje wani irin tsawa ya daka mata. Yana cewa shut ur mouth.."Are u stupid? Uban wa ya taba ki dakike budewa mutane baki. Ke Ina wasa dake ne?..will shut ur maught kina son na mareki ko? Tsawar ta mayar masa ranta a matukar bace tace "Ka isa ka mareni? Who do hell did u think u are.. Matsota yay saida ya razana idonsa dake cike da harzuka ya watso mata rawa raawa jikinta yafara tsabar yadda taga jijiyoyin kansa sun taso "Ke!!! Ki shiga hanklinki ina gaya maki ki kalle ni dakyau i am not ur mate. "badon kinga ina sake miki shine zai saka kice zaki raina ni ba. I have the power to shut u down here so u better u watch it. A fixge ta share hawayen ta sounding very very stubborn tana kallon cikin idanunsa tace. "I am not ur slave"Ka bari saika samu baiwa ka gaya mata haka. Hannunta ya matse da mamki a idanunsa ganin batako tsorata da ihun dayay mata ba, yace mani kike fadawa haka? Bata amsa shi ba yace eh lallai kam, shiyasa akace da wasa da yaro gara kwana da yunwa. I dont blame u, i blame myself for giving u too much freedom, shiyasa ma kike abunda kikaga dama ko?..first u hide things from me, snn dan baki da kunya har nine zan kiraki ki dau wayar ki bawa wani wawan yaro yana amsani? And he even called me a driver?..uban me ya kai wayarki hannunsa ehhh? Ya daka mata tsawa.. "Ke!!!...Tambayar ki nakeyi yasrah, seee i demand some answers right now!! Wani irin tsorata taji tay sabida yadda yake fidda maganan da zafin kishi a idanunsa sosai, A tsawace cikin rawan murya hawayenta na zubowa sosai tace mishi bazan amsa ba, bazan amsa ba, bazan amsaka ba, toh ina ruwanka?, its my life, its my phone, dan iya bawa duk wanda naga dama ya rike kanaji na?...yi yay kmar zai wanka mata mari ta firgita ta matsa baya ta mannu da kofar seat dinta tanata kuka. Masifa ya fara mata ta inda yake shiga bata nan yake fita ba.. A karkashine kike zama u most have to respect me Hannunta ya matse cikin son ya razanata sosai ganin kuka kawai take babu kakkautawa. "Kina dawowa schl babu keys din gidan shine bazaki iya daga wayarki kinemi kigayamin ba what did u want to prove to me by going to my father ehhhhhh.....? Akarkashinshi kike zama ko akarkashine? And u better Stay away from dat stupid boy.. ke bashi bama bana son na kara ganinki da wani dan iskan yaro a schl koshi wayene, ure here to learn and not to follow some chewing gum boys dat have no future..are u insane da zaki bashi waya har ina tsaye inajiranki agabana zakina kulashi har yana gayamin maganan banza? Wat were u thinking..dat ure some queen? Toh Daga yau duk wani abunda zakiyi kitabbata saida sannina koda izina if not.. Numfashinta dake sama sama ta tsayar cikin datsar numfashinsa a mugun hatsale tace.. "Malam ka Dakata min".. Ive heard enough of ur nonsense. Enough!!! Stop raising ur voice at me, Dan kawai ance na zauna agidanka shine zaka na min tsawa kana takurawa rayuwata ance maka ni yarka ce da zaka wani kayyada min dokoki..to wallhi bazan bi..kayi kadan in nemi izininki, what did u think of urself, some king? do ur worst if u can..u can't control me.. A mugun mamakance muryansa harna rawa Yace "what? Wani kike fadawa haka yasrah. Idonta a bushe kamr ba itace take kuka ba tace "Yes,angaya maka, wani sabon kuka me ya kufce mata tace "In har kana son girma to ka dena shiga harkan rayuwata ni fa ba yarka bace,i am an independant woman, i dont even need you...i was forced to live with u, evrything abt u actually suckkkkkkk...i feel like a prisoner...but i wll not let u imprison me. ...., bai bari ta karasa maganan da ta keyi ba yace mata "GET OUT" of my car right now da karfi, kai ta dago ta kalleshi dan ta kara tabbatarwa da gaske yake, ce mata ya sake yi "I said get out..kasa yin komai tayi a lokacin ta harde rai saida ya mika hannunshi ya bude mata k'ofan sannan ya kara ce mata "out" go'on and leave on ur own mrs independent. Tsaki taja masa mai kauri a bayannae ko daukar jakarta bata tsaya ba ta bud'e motan ta fita tabar masa murfinsa a bude,ido ya zuba mata yanata kallonta duk mamakinta ya cikashi, tana fita ya fizgi motan kaman wanda zai tashi sama jin kansa na ci da wuta bal bal tsbar bacin rai.. A wajen yasrah ta tsaya ba tare da tasan abun yi ba, ga tsoro da ya cikata, tsoro ma takeji tayi motsi dan gani take wani abun zai kama ta awajen duba da babu kowa sai ita, kuka ta saka a hankali tana kiran mummynta aranta.. wayanta tay tunanin ta ciro ta kira iyayen nasu sai taga bbu ashe tabar jakar a motarsa, takaici yasa ta tsugunawa a wajen ta kifa kanta a cinya ta ci gaba da rera kuka dan ita bata ma san inane nan ya kawota ba. Duddubawa tayi duk gashi anguwan babu wulgawar vehicles bare tace zata hau daya ya kaita gidan ta dauki jakarta ta tafi, shiru da titin anguwan yayi ne yasa ta dago kanta ta sake dubawa ko zata samu mafita, da taga babu yadda zatayi ne ta yanke shawaran kawai ta tashi tayi ta tafiya ko zata samu yadda zatayi. 3:15pm hajiya khadijatu tana sauka ajirgi kenan ko barin harabar wajen batayi ba wayarta ya fara ringing wani bakon lamba tagani.. da can kamr bazata dauka ba sai dataga lambar ya kara kiranta har sau biyu kafin nan ta hakra ta dauka thinking it maybe an emergency. Tana daukawa Wani bakon murya taji wanda bata saba jinshi ba. Sallama yay mata aladabce cikin bata girma sosai ta amsa cikin fara'a da daurewar kai jin muryan yanace mata mummy. Bayan sun kammala gaisuwar cikin katse shi Tace dawa nake magana haka? Yay murmushi yace mummy fahad ne fa.. Mamaki ne ya cikata Tana murmushi mai sanyi tace ohhh fahad dan gidan Alhaj shagari ko? Yace eh mummy wanda muke schl daya da yasrah hussain.. Tace A'a..ikon Allah..how u my darling..ya karatu.. Yace alhamdullhi mumy kina lafiya..ai yanzun nan kira gidan hjiya mummyn yasrah, sai akace min wai har ta wuce dubai Ke kuma kinzo Abujan ma dats why kawai na karbi lambarki then i called. Tace ayyya, ehh yanzun nan kam shigowa na Abuja, I have an emergency meeting here amma hala yau dinn nan ma zan koma lagos. Yace aahhh mumy yau kuma sai bazaki duba mu bake knan. Murmushi tay tace next time my darling, kaga ko yasrah ma bazan gayawa na shigo ba cos she wunt let me go intasam da haka..i hope ba wata matsala dai, ya karatun naku? Yace emmm Alhamdullhi mumy.. amma dai yakamata kije ki dubata gaskiya. I am sure she is missing u. Daya fadi hakan sai taji alaman da akwai wani abu cikin basarwa tace sure she wll miss me!! Kasan banason tay wasa da karatu, i want her to only concentrate..ina fatan dai kuna taimakawa junanku da studiess dinko Yace sure mumy kawai yasrahn ne bata samu time kullum tana cikin tafiya gida da gaggawa shiyasa bama karatun tare sosai. Tace ayya, dont wrry bata saba bane da garin nan haryanzu shiyasa take kin sakewa amma zatazo ta saba.. Ya kyabe bakinsa yace Allah yasa mumy cos hmm akwai competition sosai. Kuma naga ita tana son karatun sosai amma,..amma.. Hajiya khadija tace amma me kuma fahad? Jinjina kai yay kamr dagaske yace no its nothing mmy dama fa Yayantan nan ne baya barinta tazauna a schl ta koyi abubuwa, sai naga kmr tana takura tana yawan fushi, aikoyau ma sai da yazo ya daga ta acikin muna tsaka da koya mata wani important assigment and she is submiting it tomrw fa har taban tausayi. Yana fadan hakan ta gane Ahmed ne, sai tace hmmmm Don't worry, inaga kawai ma zanje na dubatan after my meeting.. Yace ohh thnk u, amma mumy karkice nina kawo gulmansa fa cos he is not looking funny . Dariya tay sosai, snn tace kai yara kenan..dont worry about that, we wll sort it, thank u for caring for her okay?Hakan yana da kyau ku cigaba da kulawa da karatun ku sosai i am proud of u. Yay murmushi yace thank u mummy.. To nagaisheki Zanje ball Tace okay make sure ka gaida mum dinka kaji tell her next time zanzo har gidanta mugaisa wnn karon ina sauri ne gobe zan koma sassafe. Yace okay mumy nagode Murmushi tay tare da katse wayarta takuma sauke ajiyar zuciya, ta fara scrolling kenan zata neme lambar yasrahn saiga nan wasu officials sun iso wajen sai ta fasa ta karaso wajensu. Kowa na mata maraba da zuwa daga nan suka wuce Babban offishinsu dake nan cikin Abuja. A fannin Ahmed kuwa Tunda ya bar wajen hankalinshi yake kan yasrah tukin yake cike da damuwar borin datay masa, "yama za ayi m yarinya karama tana gasa masa irin wann maganganun inba rainin wayo ba"? Why did he even care soo much abou her, gashi nan dik ya damu ya kasa samun nitsuwarsa ko kadan why did it hurt soo much to see her cry? Tambayar da ya yiwa kanshi kenan tare da jan tsaki. Wani irin lumshe idonsa yay yanamai rage speed din tukinsa Tunawar da yayi da fuskanta da yadda hawayenta ke gangarowa daga idonta ne yasashi saurin taka brake da karfi ajiyar zuciya ya shiga saukewa sai yaji gabaki daya bazai iya cigaba da tafiyar batare da yaje ya nemota ba.... [7/8, 7:01 PM] SURAYYAHMS: Tuki yakeyi cikin sauri ya juya motan hanyan da ya bar yasrah a wajen, yana isa inda ya bar ta ya duba yaga bata nan sai inner cap din veil dinta da bata san ya faɗi a kasa gun ba, fitowa yyi ya dauka ya jefa bayan motanshi, a hankali ya dinga bin hanyan, daga can nesa kan street ya hango ta tana tafiya tana share hawayen dake zubowa a idonta,karasawa yayi inda take yayi mata horn, bata juyo ba sai ci gaba da tayi da tafiyarta da sauri. wani horn din ya sake mata amma bata juyo ba sai ma sauri da ta ƙara saurin take sabida tsoro, har gabanta yaje ya tsaya da motan, tana ganin shine taja tsaki, bude mata kofar yayi yace mata "get in," ko kallonshi bata yi ba taci gaba da tafiya, fitowa yayi daga cikin motan agaggauce yabi bayanta dan ranshi ya soma baci da ita, yana isa wajenta ya finciko hannunta ya jawota har wajen da motar sa yake, fixge hannunta takeyi anashi da karfi tana cewa"dole ne sai na shiga motar ka malam?.." bata ankara ba saiji tayi yasaka ta cikin motar da karfi, yyi banging kofar snn ya zaga ya shiga ya tada motan ya bar wajen kuka ta dinga yi a motar uwa wata karamar yarinya. Ya gamq tsanan kukan nan nata ji yake kamr wuta take hurawa a saman zucyarsa, kara gudunsa yyi hade da dukan steering wheel din motan yace sai kace dukanki akayi, a ranshi fadi yake Duk iyayen nasu su ne suka jawo masa yana xaman zaman sa aka tashi aka hadasa da wann bala'i. ganin har lkcn bata fasa kukan da take ba yasa yaji tausayinta ya fara kamashi, bai san ya akayi ya bude pidgin din gaban motar ya dauko tissure ya miko mata ba, kin karba tayi ta dada fashewa da kuka, wani haushi ya kuma kamasa ya mayar da tissure din a hatsale,tsabar ya damu har suka kusa wuce kofar gidan batace masa komi ba sai shessheka take, brake ya taka yayi horn a gate din yana jira a bude,yana tsayawa bata jira an bude ba ta fita da sauri ta shige cikin gidan tabarsa anan. bin ta da kallo yyi cike da bacin rai ya kasa yin komi saida yafi minti biyar bai iyayin motsi ba. Ana kammala bude masa ya shigo yana Allah Allah ya sauka yaje ya sameta idonshi ya fada kan jakarta dake ajiye, dauka yayi ya fito dashi, ya sameta zaune a bakin kofa ta takure kanta waje guda tana jan zuciya, tsayawa yay akanta yana kallonta jin hanklinshi na tsananin tashi da kukan dayaga tanayi. Boyayyar ajiyar zcyace ta kufce masa ahankli ya matso kusa da inda take, zucyarsa na bugawa yace "yasrah...?cmn yasrah is enough, kiran sunanta da yayi ne ya sashi jin wani iri ya juya yaje ya bude musu gidan snn ya taho ya kamota da karfi suka bar wajen tun kafin wani ya leko.. Yasrah Tana shiga gida ta kwace hannunta hanyan dakinta tayi da gudu, ta fada bathtum ta wanke fuskanta da kyau kafin nan ta shigo ciki taji sallamansa lkcin ba kowa sai su agidan tsoro taji ya kamata.. Kallonta yake kmr zai hadiyeta,deep inside his heart so yake ya lallasheta amma idan ya tuna rainin data masa sai yaji fargaban ce mata komi dan baison takara bata masa ransa. Ita kam tsayawa tayi ko kallonshi bata sonyi ta dauke kanta. Jakarta da cap dinta da ya kawo ya aje baice mata komi ba ya kama hanyarsa ya fita.. Zama tay a bakin gadonta tanamai sauke ajiyaf zuciya kafin nn ta kwanta dominta huta kadan,thank gudness fahad ya takura saida ya amshi assigment din da bata san me zatayi ba dan ji take ranta a dagule. Juyi take Abubuwan da suka afkun suna dawowa mata kanta wasu su sata jin takaici da haushi wasu su sata hawaye. Tunani tay inda iyayenta suna nan da duk hakan bazai faru ba, jakarta ta kalla, da tunanin she need to call mummy, mikewa tay atake snn ta ciro wayar tafara dialling lambar hjya maimunatu tay kusan sau hudu bai shiga ba, tafara neman layin hjya khadijatu yay ta ringing bata daga ba cos wayar na silent tana meeting. Jiki a sanyaye ta maida wayar gefe, kanta ta kife ajikin gadon ahankli tanamai sauke ajiyan zuciya.. Wani tsakine ya kufce maga aranta tace If he thinks he can treat me anyhow then dan halak ka fasa" ..saina nuna masa iyakarsa wallhi. Tana fadin hakan ta miƙe kai tsaye ta wuce cikin bathrum ta haɗa ruwan wanka mai dumi tare masifar qamshin dadi ta shige ciki ta kwanta tay lumui dumin ruwan tareda qamshinsa yanamai ratsa mata gangan jiki. Lumshe idanunta tay na tsawon lokaci aciki batare da tasan tunanin me takeyi ba.. Ata fannin Ahmed kuwa tunda ya fice a dakin bai samu wata nitsuwa a ransa ba ya fita, yau a karo na farko dayaji lamarin wata ya mace ya mugun damunsa aransa. Deep inside his heart yafara dan danasanin abinda yay mata, tambayar kansa yake meyasa yay over reacting dan yaganta da wani? And He didnt even ask her who dat is kawai yay concluding wani abu aranshi,dukan steering yay snn yace "damn it". Wayarsa nata ringing dqn har lokcin meeting dinsa ya wuce bai daga wayar ba... Tunanin yasrah ya cika masa zuciyarsa ya kasa tabuka komi sai tinaninta yake aransa daga ya runtse idonsa sai yaga fuskanta da idonta dayake bulbulan hawaye, he shudnt have make her cry dat much,will she ever stop crying? Duk sai yaji ya damu sosai. Adaidai wani xclusvie food store ya tsaya acikin maitama yana isa ya fara kwasar mata ababen dayasan zata so cinsu aransa he was just looking fo a way to pacify her dan yasan bazai iya saukar da kansa kasa domin ya lallabata ba. Haka ya lodo mata varieties of chops snn ya mata take away ya dawo dashi gidan.. Gani yay bata taɓuka komi ba dan kusan ayadda yabar kofar Abude hakanan ya dawo ya samu wanda ya bashi daman wucewa ciki kai tsaye, samu yay bata nan acikin dakin take yaji zuciyarsa ta wani harba yafara tunanin koma guduwa tayi ya shiga uku yau, a wani irin hanzarce ya aje ledar akasa. Har ya budi baki zai kwala mata kira sai yaji sautin saukar ruwan shower daga bathrum. shikansa Baisan sanda ajiyar zuciya ta kufce masa ba aransa yay hamdala Snn ya tsaya for a while idonshi a lumshe duk qamshin sabulai da turaren wankanta ya cika dakin tun ma bata fito ba. Wayarsa ce ta kara ringing sai ya daga yaga director ne ke nemansa Juyawa yay atake ya bar dakin yana rufe kofar baifi da minti biyar ba sai gata nan ta fito. Dake bai jima da fita ba tana fitowa tafara shako qamshin turarensa ranta taji ya kara hargitsa ta fasa wucewa gaban madubin kawai ta jawo murfin wadrob ta bude ta dauko kayanta ta saka ta fara sallahn asr. Bayan ta idar ne ta wuce gaban mirrorn lokacin tanajin hanklinta ya dan kwanta kadan, shafa mai tay ajikinta sama sama daga nan bata shafawa fuskarta komi ba ta nemi wani maternity gown mai kyau fari da jan flower ajiki wanda yay ma jikinta das das ta saka snn ta cigaba da aikin busar da suman kanta tay oiling dinshi kafin ta gama yunwa duk ya isheta sai ta shiga tattarasa alaman zatayi parking dinsa in a messy bun kawai. Tana kan aiwatar da hakan idanunta suka sauka akan katon ledar abincin dake cikin dakin. Ta mirrorn ta hanga sai ya mata kamr gizo tana juyowa kuwa taga ledan restaurant tareda fara jin qamshi qamshin abinci. Dauke kanta tay har saida ta kammala abunda takeyi fuskanta ba asake ba dan tasan waye ya kawo,Tashi tay ta karaso har gaban ledan wanda tunkan ta bude shi wani daddan gamshin abincin ya gama cika mata ciki.. A nitse ta bude kowanne tagansu duk ababen da ranta yake so ne but she have no reason to smile dan bataga dalilin da zai kawo mata abinda take so bayan ya gama bata mata rai ba. Tattara abincin tay kamr wanda ake tunkudata tana masifa acikin ranta. Cikin kyabe baki tace lallai some Men can be really funnny dan inba rainin wayo ba sai da yagama cin zarafintane zai kawo mata abinci sai kace wata alamajira. Duk dama tanajin yunwa amma gani take kamr intaci abincin nan wani sabuwar dama ta basa da zai na rainata, she can neva be among those women da za'a ci musu mutunci snn ayi pacifyn dinsu da kayan duniya intaci wann abinci ai kmr kaskantar da kanta tayi a idonsa and she cant afford to give him dis chance tunda kudin abincin baifi karfinta ba. Tana kammala rufe ledar abincin ayadda yake ta miƙe tabar wajen ta koma ta bakin gadonta ta zauna tana tunani.. Some Things have to change definately... She ave to start fending for herself... Wayarta ta jawo ta shiga wajen tex kai tsaye ta rubuta ma kawarta maryama sako na ban hakrin yanayin data barsu sann ta tambayeta inda suke da delivery service na chops anan kusa. Nan da nan kuwa maryam ta turo mata varieties of food vendors Dake kusan cikin anguwar datake zama. Link dinsu ta shiga tay odering stater da akayi da apricot da berries snn aka hada mata da eggs sauce patotoes,meat bags da kuma cinyar kaxa guda daya ta siya harda cold stone ice cream dinta, mikewa daga zaunen tay dan Batama san house number na gidan ba hakan yasaka ta saka hijabinta ta fito har bakin gate dinsu ta samu biodun na zaune suka gaisa ta tambayeshi address ya gaya mata.. Surutu ya cikata dash duk ya rude ganinta yar kyakkwa,bata kulashi ba har saida ta kammala rubutawa delivery station din Lambar gidan, bidoun yabi ya isheta da cewa "hajiya aika ne? Ni zan iya zuwa na karbo miki aikan basai kin bada Address dinki ba,..tana dago kai zata bashi amsa tun daga can sai taga kamar Adiaha ce a adedeta sawu tana tahowa dan yau da sukeje awu bada motar ta taje shago ba... Rolling din idanunta tay a atakaice dan yau batajin nayin wani good girl gestures wamai attiddea dinnan..batama san me tay ma matar datake sha mata qamshi ba. Tsaki taja aranta, tay deciding ta koma ciki batare da ta gaisheta yau ba so she and her husband can go to hell. Ta juya kenan ta kalli Abiodun tace idan an kawo aikan zanje abaka sai ka kawo min ciki.. Yana washe baki yace yes ma..ta wuce abunta yana binta da kallo. Da sauri ta koma ciki direct ta shiga room dinta cikin rasa nayi ta dauko tarkacen da Ahmed din ya siyo mata ta fito dashi falon tare da dangwala musu abunsu akan dinning table ta koma dakinta ta kulle tamkar bata ciki. Adiaha ta sauka a napep din da kyar jin mararta ya rike ga wani damshi damshi datake jiyosa akasarta duk ya tsorata ahankli ta sauka tana tafiya cikin tattali dan har wani dingishi dingishi takei dan kada ta motsa jikin sosai. Biodun dake binta da ido yace "Welcome back ma" Da kai kawai ta amsa masa ta shige ciki tanata tafiyarta ahankli. Batasha mamakin samun kofarta a bude ba dan tasan za'ayi hakan.. Saidai koda ta shigo ciki taga kofar yasrahn a kulle sai tay tsammanin hala ba ita bace ta dawo duk sai taji hanklinta ya kwanta. Dakinta ta nufa tana shiga ta yada jakarta akasa cikin gaggawa ta wuce bathrum direct dan taga abunda yake faruwa. Kafin ta isa taji fitsari yafara matsinta kamr wnda zai zubo daga jikinta tsabar ya matseta har kokowa takeyi wajen cire panties Tana tsugunawa sai shaaaaaaaa tafara juyewa akasa tsabar tanajin wani irin relieve a mararta da bayanta saida ta lumshe idonta tana sauke ajiyar zuciya. After like 2 mints ta kammala fitsrin daidai ta rangwafo kasarta kenan da alaman zata duba wajen kafin tay tsarki.. Abunda tagani akasa yana malala yaKusan sawa ta zame ta daɓu da duwawunta akasan tiles din da wani irin razanannen sauri tay maintaining balance dinta snn ta miƙe tsaye cikin tsananin kaduwa.. Kasa take kallo inda ta tsuguna, Mentally take tambayar kanta. "Where is dis blood coming from? Jini mai yawa bana kadan ba from no wher haka kawai sai yana sauka daga private part dinta amma idan anje an gwadata a asibiti sai ace lpyarta kalau,zuciyarta acike yake da wasawasi da tsoro, cikin wani irin rudani ta kasance.. Sharp sharp ta kunna heater ya dumama mata ruwan zafi ta wanke kanta snn ta zuba izal awajen data kore ruwan jinin ta koma room dinta ta zauna cikin yanayin damuwa. Deciding tay data kira nurse dan tana jin tsoron yadda suka rabu da Ahmed dazu da fushi fushi ayanayinsa da alaman yan walakancin yau suna saman goshinsa. Bugu daya nurse din ta dauka suka gaisa sosai tana mata godiyan arob kudin data turo mata dazu, babu bata lokci Adiaha ta gaya mata duk wani matsalar datake gani game da jinin. Nurse dince ta kwantar mata sa hanklinta tare da mata bayanin cewa inhar an mata gwaji kuma ance babu wata matsala da babyn toh zai iya yuwa placental bleeding triggered by history of numerous abortions din data dingayi shine yake jawo mata haka acewar nurse din zaizo ya dena dakansa bada dadewa ba. Lokaci guda Adiaha taji hanklinta ya kwanta sosai saidai nurse din hanklinta sam bai kwanta akan bayanin Adiaha din ba, kawai dai tagaya mata hakan ne dan kartana damuwa. Bayan sun kammala maganan sai Nurse din tay tunanin zuwa wajen bokanyar nan dantaji ba'asi.. Ata fannin Adiaha kuwa har wani sakayau takeji aranta da nurse tay mata bayani, canja kayanta tay izuwa simpl free gown ta saka hula akanta ganin har ana neman karfe biyar saita fito falon ta zauna da tunanin hala Ahmed ne yau zaije dakansa ya dauko yasrah. Tana fitowa falon taji kamr an rufe dayan kofar data leka kuma sai bataga kowa ba tana tahowa tana satar kallon kofar dakin yasrah dan tabbas anan tajiyo karar rufe kofar... Sauri tay ta kai bakin kofar shigowa cikin falo domin ta duba ko motar Ahmed na waje domin ta tabbatar ku sune suka dawo... Tana lekawa sai taga babu kowa awajen sai biodun daya saka kai agaba yana tafiya yana kada kansa cikin yanayin nishadi da take away a hannunsa da alaman an masa kyautar abinci. Kada kanta tay ta dawo ciki tanamai sauke ajiyar zuciya, tana isowa daf ta wajen dinning zata duba abincin rana da ake aje musu in wokers sun kawo daga main house sai bataga komi ba face ledar tarkacen da Yasrah ta aje musu awajen. Zama tay a dinning chair kai tsaye ta hau bubbude abubuwan dake cikin ledan abinci duk taga kayan kwadayine aciki wanda atake ranta ya biya sosai akai dan koda suke shiri sosai da Ahmed dinta bai taba tunanin mata wann hadin makulashen ba. Bata saka komi aranta ba kawai ta yanke hukunci cewa shine ya kawo to make her feel better,murmushi tayi ..jikinta na rawa ta saka hannu ta dauki chicken casserole ta fara taunawa abakinta dadinshi takeji yana tabo mata brain tana ci tana hmm hmmmm saida tay kusa karewa snn ta dau wayarta tay dialling lambar biodun. Tana daukawa taji muryansa wani tumus da alaman shima warban abincin yakeyi duk santi ya birkitashi, yace "hello madam..tace "hy biodun kaine ka kawo pack din abincin nan yanzu ko?.. Yace Aaa, yes madam, i was asked to deliver to.....bata barshi ya karasa ba tace its okay Eat ur food we chat later. Sharp sharp Yace okay madam dan shima so yake ya cigaba da cin abincin da yasrahn ta bashi. Shinkafa ne da namar kaza akai wanda har saida ta shiga dakintan kafin tay including aciki dan asalinta tana da son kyautatawa. Ci yake yana mamakin kirkinta duk a tunaninsa acikin abincinta ta dauka tabashi kyauta.. Ita bata wani ci abincin mai nauyi ba,sharp sharp ta kammala cin abinda tay odering ya rage saura mata ice cream din wanda saidata zauna akan gadonta kafin ta fara shan kayanta hankli kwance. Ata fannin Adiaha kuwa wani irin bararrajewa tay akasa akan carpet dan table din ma gani take zaina takurata, anan tsakiyar falonsun ta wage bakin ledan ta fiffito da abunda yake ciki ta kama cinsu ham ham kamr Allah ne ya aikota tanaci tanajin son Ahmed na wani irin ninkuwa aranta. Gani take kamr wa ita ya aikowa abincin sabida ya lallashe zuciyarta akan abunda yay mata a asibiti dazu... She thinks Ahmed is the weirdest husband on earth but she loves him like dat,sumtimes he is sweet,sumtimes he is not even sour, but bitter!! Tanacin abincin yana satisfying cravings dinta tanajin bala'in dadi da kwanciyar hankli atake tabi ta mance da damuwarta kuma. Bayan ta kammala cin abincin duka anan ta sake jikinta wagaga kafafunta a wangale tana lashe yatsun hannunta tsabar tay over feeding har da kyar take jan numfashi. Jinginuwa tay da bayan kujera da alaman neman hutu kafin abincin yadna sauka mata tana jingina bayanta shkmn bacci yau awon gaba da ita. Batafi minti biyar da runtsawa ba aka fara Knocking abakin kofar. Kncking din yay yawan da har yafara damun yasrah daga ciki, tsaki ta dingaja kafin nan ta sauko duk a tunaninta adiaha tana nan why wunt she open d door. Harta saka sleepers dinta zata fito kenan ta tsuguna tattara tarkacen datacin tabi ta dan tsaftace wajen ta fetsa turaren qamshi ta kata A.C dan inma Ahmd tasan zai iya binta dakin bata son yazo yaga dandanin kazanta bare ya raina mata wayo. Lokci guda dakinta ya dau qamshi tare da sanyi mai ratsa jiki, Tare da tarkacen abincin datacin ta fito ta kai used packs din cikin empty bin snn ta nufo falon kai tsaye,tahowa take tana mamakin yadda Adiaha ta sake baki tana bacci azaune ga empty packs din abincin agabanta ta babbaza bakinta yy mai mai hannunta ma bata wanke ba worst of all tanajan kwarti.... Dauke kai tay akanta snn ta wuce gaba ta bude kofar suna hade ido da hajiya khadijatu tay tsalle ta fado jikinta da wani irin shauki mai karfi itama rungumartan tay tanamai murmushin ganintan sosai Koda yasra ta rungumeta tsamm tsabar murna sai dataji hawaye na neman taruwa acikin idanunta sai kuma kawai tafara kuka ahankli.. Hjiy khadijatu ta cirota ajikinta ahankli ganin tafara kuka har tana kin hade ido da ita. Kafadunta ta dafa "Auta? "Whats wrong..ko baki ji dadi ganina bane..i jst say let me suprise my princesss..kara rungumarta tay a shagwabe hawayen nakan fuskanta tace i am soo hapy to see u mumy Wallh kamar mafarki haka naji dana ganki. "So whay are u cryng then".. Batace maata komi na ta turo mata baki.. Mumy bazaki shigo ciki bane. Hajiya Tace okay lets go in..hannunta ta kama suka karaso ciki..sautin kwartin Adiaha yasaka hajya khadijatu tsayawa cak a falon tana dubanta. Evrywher is littered agabanta da packs din abinci yadda ta bararraje gashi ta kwaye malalan cinyoyinta da already sun fara fidda strecht marks.. Yasrah was feeling very embrassed on her behalf kanta tamayar kasa tana taya Adiahan jin kunya aranta. Ajiyar zuciya hjya ta sauke tare da shrubging shuldernta afterall ba ahaka tasan Adiaha ba yarinyace mai hankli so probbably cikin dake jikinta is bound to make her weird. Cikin kyabe baki tace ohhh ashe Matar gidan Tana bacci no wonder nayi ta bugawa ba'a fito ba. Yasrah datake son ta tashe Adiaha kodan ta gyara kanta tace uhmm, mummy in tashe ta ko? Hjiya khadija Tace a'a kibarta tay baccinta babu kyau atakurata looking at her condition she is fast asleep, so lets just go in inta farka ma gaisa ai. Tace okaay, nan suka wuce cikin dakin atare. Hjiya khadjatu tana ta karewa dakin kallon ganin yadda waje yay kyau yana fidda qamshi Abakin gadon ta zauna yasrah ta fice jim kadan ta dawo dauke da ruwa da drinks, tana ajewa agabanta tabi ta tsuguna a ladabace ta zuba mata a cup dnn ta miƙa mata ta karba tadan kurba,a cikin sanyin murya tace "ina yini mumy na..kin taho lapya.? Kallonta hjya take tana murmushi Tace lpya Alhamdullh Auta..ya kike ya kuma karatun..bayabo ba fallasa tace alhamdullhi fine'..ya gidan kuma, ta kuma cewa "lafiya"..i hope der is no problem Shiru tay, kafin can ta dago kai idanunta har sun fara sauya kala tace "Mumy kindawo nan kenan ko?..tace no emrgency meeting nazoyi da har zan tafi nace bari dai nataho na dubaki. Kan Yasrah na kasa ta sauke ajiya cikin yanayin magiya tace mumy nide inason zan biki idan zaki koma goben kinji. Aje cup din haya tay tanamai lura da ita tace "why? An baku hutu ne..girgiza kanta tay tace aa, kawai! Hjy tace hmm badai kawai ba karatun fa yasrah ko harkik manta kin mana alkawrin zaki jajirce?. .saidai inhar akwai wata matsala ki gayamin, ive told u times witout number akan kidena boyemin wani abu amma bakiji..what is wrong ya naga idanunki duk sun canja kala, are u home sick ko wata matsala ake baki anan. Hawaye taji ya sauko mata zurrrrr batare da ta amsa ba. Cike da mamki Hjya tace "Hawayen Na meye kuma?ko na fadi wani abu ba daidai ba. Kanta ma kasa ta girgiza Sai kuma ta fashe da kuka ahankli... Dagota daga kasan hjiy tay har ajeta kusa da ita akan gadon yasrah ta kwanto jikinta cike da shagwaba tana kukan ahankli. Rarrashinta tafara yi kafin nan tafara tambayarta ahankli.. Duk hanklin hjya ya tashi ita kuwa ba har ranta take kukan ba kawai so take ta saka Ahmed a tsaka me wuyane awajen su. Shagwababben kuka ta dingayi har tana yarfa hannu tana cewa "Mumy nide wallh na gaji da nan i want to go home with u bana kara kwana anan nide nagaji. Hnkli tashe hjya tace "Akan me bayan ga yayan ki anan? Ko mutanen gidan ne suke takuraki.. Girgiza kanta tay kafin Tace a'a..duk suna da kirki,nide Kawai bana son nan din ne.. Tace "Meyasa?.. Ko Ahmed ne matsalar.. Baya barinki kizuna kiyi karatu a schl ko??? Shiru tay..sai can ta share hawayenta snn tace "Mummy yanzu ko hostel bazaki amince akaini ba? Ido ta gwalo waje Tace hostel kuma yasrah? kinsan me kike fada kuwa,no no no,dat wll not happen at all,da akwai takuri da bad influence a hostel bazaki iya zama cikin kazantan nan bama. Kara fashewa da kukan tay cikin yanayin shagabben bori tace To nide wallh saina biki lagos yau. Hannunta hajiya ta rike looking disturbed tace yasrah pls tell me what is wrong? Meke faruwa.. Ahankli ta zame hannun hannunta cikin sautin sasassanyar muryan kuka tafara maganan kasa kasa cikin sheshka gwanin ban tausayi. Snn tace mummy nide wallh bana son a dinga min tsawa,shi kullum sai yatamin tsawa,da abun da nayi da wanda banyi ba saiyata min ihu akaina.dazu fa haka yaje har schl din mu gaban su fahad yamin walakanci why is he like dis alwys harsh, baya bin mutune ahankli sai kace baiwa aka kawo masa ni mumy wai fa shi sai abunda yake so kawai zanyi ni ban isa nayi Abu dan inaso ba gaskiya bazan iya sama acikin takurinshi ba. Cikin katseta hjiya tace wani irin takuri yake miki Ta langwabe wuya Tace kowanne mummy, Shida Matarsa sai suyi abunsu amma nice zaizo ya dorawa laifi,nide gaskiya na gaji dashi..bazan iya zama yana min tsawa ko yaushe ba,ai cewa yake wai he is going to shut me down harfa yakaini wani waje inda babu kowa ya ajeni yace min wai get out of my car inata kuka inajin tsoro mumy inda na bata fa?tana karashe fadin hakan ta kara fashewa da kuka ta fada jikinta tana kukn ahankli.. Take fuskan hjy khadijatu ya sauya sai taji ranta ya baci sosai, tun ma bata bibiya kan asalin labarin ba... lallashinta ta shigayi tana ta bata baki tana lallabata akan tay hakri. Suna cikin hakan sai ga AHMED din ya dawo. Adaidai kofar flat dinsun yay parking motarsa sabida saurin daya debo tun dazu dayaga text din mum dinsa na cewa tana Abuja yanata Allah Allah yafara dawowa gidan tun kafin ta iso. Agaggauce yay parking yana bude kofar yaci karo da Adiaha azaune akasa da tarkacen packs din abinci agabanta ta sake jikinta gaba daya banda kwartin har wani minshari take baki da hannu duk mai mai na abinci ga cinyarta data dada kwayewa. Cak ya tsaya yana binta da wani irin irritating looks,a hatsale ya karaso baima lura da abincin ba saida ya matso kusa takaici yaji ya kama masa kirji ganin abincin daya kashe kudi ya sayawa yasrahn ne ma taci, kafarsa yasaka yay wani ball da nata kafar ya bugata saida ta firgita ta taso a gigice. Tsawa yake shirin daka mata sai yajiyo kmr sautin muryan mum dinsa ataciki sai yay shiru Jiki na rawa Adiaha ta miƙe duk ta rude ta rasa inda zata fara kame kame tace "Hubby ure bac...Hannu ya daga mata fuskansa ba asake ba yace.."Dont u dare talk to me like dis,ya kalleta sama da kasa bakinta da hannunta duk mai mai a kyamace yace "What is dis nonsense ..wann wani irin dan iskan cin abincin kazanta ne..and dat too in d middle of the falo wato kowa ya shigo kenan sai yaga kazantar ki ace ina likita naje na auro kazama..waike akanki aka farayin laulayin cikine?.. Shiru ta masa kanta na kallon kasa jin hawaye na shirin taruwa acikin kwayar idanunta.. Yaja tsaki "Su waye aciki?. Waigawa tay baya jiki a sanyaye tace i dont knw nima ban sani ba..dana dawo babu kowa agidan. Tsaki ya kuma ja batare da kulata ba ya wuce ciki itama tafara binsa abaya Tin Daga bakin kofar ADIAHA tafara shan mamkin jin muryan hjya khadijatu she was like when harta shigo ciki bata sani ba????????? Ahmed ne akan gaba yay sallama lokacin hajiya ta rarrashe yasrah dakyar tay shiru ta rungumeta ajikinta tana bata labarin duk abunda ya wakana yau a tsakaninsu bata boye mata komi ba. Tunda Ahmed din yay sallama yaji mahaifyarsa ta amsa masa a dakile gabansa ya fara faduwa Yana shigowa ciki ya nemi waje akasa daf da ita ya zauna Adiaha ma tay d same . Cikin sanyin murya Adiaha tace "Mumy ure welcome".Muryanta na rawa rawa tace "kiyi hakuri Dan Allah bansan kinzo ba.. Babu yabo babu fallasa hjy khadj ta juyo tana kallonta da murmushi tace its okay my dear,na shigo kinata bacci ninace ma yasrah karta tashe ki. Kai akasa Adiaha tace I am really sorry ma.. Fatan kina lfya, How is ur jouney maaa..hope u arrived safely.??? Tace Alhamdullhi ya jiki? Tanata kallon yadda duk tafara canjawar tace "Reema Are u excersing ur body kuwa?.. Kai a kasa tace yes ma Jiki alhamdullh, yau ma munje asibiti dashi. Hjya tace dats good, but dont slack kinji, ki dage ki kula dakanki sosai Allah ya kara miki lafiya. Tace Ameen nagode mumy, hjya ta gyada kai sai batace mata komi ba. Feeling embrassed ta mike sum sum tana cewa i'm coming sai ta fice suka bita da kallo. Tana fita cikin sauri tafara tattara tarkacen falon takai bola snn ta wuce room dinta domin ta kimtsa kanta ta dawo gashi har magrib yay. Tun ficewarta hjy bata juyo kan Ahmed ba kansa akasa ganin yasrah rungume da ita jikinshi ya basa akwai draman dake jiransa. Cikin basar da hakan ya fara gaisheta ta amsa shi sama sama batare da sakin fuska ba.. Ahankli ta dago kan yasrahn cikin kulawa sosai tace baby tashi muje can cikin gida saiki huta acan..a shagwabe yasrah ta gyada mata kai Ahmed nata kallon yadda suke basar da shi har suka wuce main house tare da yasrahn batace masa komi ba. Duk hanklinsa ba akwance ba yay wanka ransa yanata harsashen abunda yasrah zatace ma mahaifyarsa akansa Aransa yasan dolene saiya sha fada yaukam turarensa mai sanyin qamshi ya shafa kafin nan ya saka farar jallabiyarsa ya wuce masjid yin sallahn magrib da ishai. Sharp sharp Adiaha ta kammala komi ta fito ta samu basa nan... She wanted to cook sumting ma hjya dan haka ta wuce kitcehn tafara dafa mata light spaghtti jollof mai kifi Bayan ishai Yasrah na kwance akan gadon hjiya khadijatu jikinta sanye da hijab akan gown dinta tana latsa wayarta hankalinta akwance batareda tasaka komi aranta ba, ita kadaice a dakin tayi dare dare tana jiran dawowar hjya suyi hira. Lokcn Hajiya tana tare da mijinta alhaj bello a sashensa suna magana, alkcin inka gansu ma bazaka ce akwai sabani mai yawa atsakaninsu ba. Hirar family ya fara mata kai tsaye dan tun da ta rabu dashi baida wani abokin hira yanzu, He was busy telling her yadda su anty mojushola suka debe kashinsa suka watsar dan baida kudi da kuma yadda anty ramouto ta kamu da wani strange ciwo dayake son ya dawo mata kamar ciwon cancer a tsakar kanta. Jikin hjy yay sanyi tay musu fatan samun lafiya bata tambayesa kafayat ba shima bai dago mata hirarta ba suna zaunen anan sauran matayen gidan sukazo aka gaisa ta lura dai kowa na missing dinta amma haryau batajin sha'awar dawowa gidansa. Immidietly bayan ishai Ahmed ya wuce sashen tan ya taba kofar yajishi a kulle, yasrah tanajin shi ya ci bugawa har ya gaji yabar wajen kafin yaje ya samesu a sashen mahaifinsa. Basuda barin wajen ba sai 10:30 pm Alhaj bello yanata jansu acikin hira. Anan yakejin dalilij zuwanta da zancen cewa gobe da sassafe zata koma lagos dan ta samu ta halacci wajen aikinta. Tun anan tay sallama da wasunsu snn ta kama hanyar ta koma room dinta zata kwanta. Binta Ahmed yay tana shiga shima ya shigo. Yasrah na jin shigowarsu ta cusa wayarta akasar pillow ta fara baccin karya... Jikinsa a sanyaye ya matso kusa da mahaifyarsan ya zauna ganin yadda take daure masa fuska kmr ba ita ba,yana kallonta da sanyin jiki muryansa a sanyaye sosai yace mummy..Babu yabo babu fallasa Tace what..? Yay kwafa mumy "what" kuma ko gaisawa mai kyau fa bamuyi ba ko lfiya kike basar dani??. Fuskanta ba asake ba Tace "lfya kalau, kaaje wajen matarka kawai dare yay,gaisawar da mukayin ma ya isheni nagode. Shiru yy alaman baiji dadin amsartan ba cikin matsawa sosai yace Mumy pls whats d problem ko akwai wata matsala ne. Juyowa tay ta dubeshi ranta a harde snn tace "Ahmed kasan babu boye boye tsakanina dakai ko? Kansa akasa Yace eh haka ne mumy, tace toh da bazaka riqe mana yarinyar ba meyasa zaka amsa kace eh zaka riketa. Bakinsa abude yace wai yasrah ne?..ta bishi da harara, yace subhanlllah mumy amma wayace miki bazan riketa ba "what r u saying?. Ranta a bace tace mishi bangane what am i saying ba..ai kai kasani Menene haka kake yi da yasrah, kai wato bazaka bi yarinyar nan ahankli ba. For god sake she is just a little girl ko 20 takaine?... Idonsa ya kwalo waje cikin shan mamaki Yace mumy wai kara na ta kawo miki ne shine bazaki ji ta bakina ba zaki haura min da fada how will u the d truth bata jin magana ne kuma meye laifina aciki dan nace mata tay conctring akan karatu ta dena kula yan iskan schll dinsu. Harararsa tay snn tace "Eh, to ashe babu dadi kai kake haura mata batare da kaji ta bakinta ba ko? And who told u bata karatu tana kula yan iska? Wann wani irin magana ne haka Ahmd mekake nufi da tana kula yan iska? Lumshe idonsa yay jn zuciyarsa na harbawa yace mumy i dont mean it like dat, bakiga yaron bane baida ma kyan gani. Tace shut ur trap my friend, wani yaro tukuna, ina dai fahad ne, i knw dat boy myself kuma ba dan iska bane...Ure lucky she is sleeping, da wallh bazan amsaka ba, saidai kaga kawai na tattarata na tafi da ita inyaso zan nemi stranger ya riqe mana ita tunda kai bakasan ka rike mutum amana ba. Yace Mumy Abun nan bai kai na haka ba, wai me tace miki na mata ne. Kin gaya masa tay tahura masa da Masifa ta inda take shiga batanan take fita ba. Yarinyar nan har nawa take dazaka na daka mata tsawa haka, Waima Akan me zakana saka mata irin wnn dokoki lmr wacce take prison, shin fahad din ne baka sani ba kome?dan gidan Alhaj shagari ne fa dan cikin aminiyar Adda maimuna kuma dakanta ta hadasu dan yana taimaka mata da studies dinta toh waima meyasa zaka yi creating issure out of it batare da ka tambayeta ba? How is dat fair.. She told me dat assigment aka basu me wuya yake koya mata and she wasnt even alone akwaisu maryam da mukaje gidansu ranan daku awajen da sauran student.. Ni bama wann ne ya dameni ba ashe har baka da imanin da zaka ajeta a tsakiyar titi inda babu mutane bayan kasan bata san ko ina a Abuja ba ka kama hanyar ka katafi kabarta? Muryanta ta kara daga masa cikin bacin rai tana cewa Inda wani abu ya faru da ita fa,what if she got lost or kidnapped, ni me zan cewa Adda maimuna da na bawa amincewata akan ka? "Dama Tozarta ni zakayi Ahmad?Kwana nawa tay a hannunka amma jibe yadda yarinya duk ta firgice ta fita a hayycinta Sai kuka take min zata bini, ni ya zanyi da ita bana zaman gida a lagos 6 to 6 nakeyi she wll be alone alwys, yanzu kana Abujan sai yar uwanka tana ziriya akan hanya daga Abuja zuwa lagos kowani session akan makarnta? shikenan kai bazan ci moriyarka ba ...what sort of rubbish behvr is dis? Da girman ka ashe bazan huta da magana dakai ba gaskiya i am highly dissapointed kuma wallh kaban kunya Ahmed. Tunda tafara maganan idanunshi yake lumshe jin yadda kirjinsa ta dau zafi sai yarasa haushin me yakeji dayake tafasa shi aciki hakan sosai... Bambamin da mahaifyarsan tay masa sosai yay masa ciwo aransa dan Duk duniya inda akwai wanda fushinta yake dagula masa lamarinsa to mahaifyarsa ce. Danne komi yay aransa ya saukar da kai tare da saukar da muryansa kasa kasa cikin lallami yace mummy Kiyi hakuri Allah ya huci zuciyarki nayi kuskure.. Bata rai tay ta cigaba da masa masifa a daren yasha masifar da saida ya farajin kamar zai saka mata kuka. Dada lumewa cikin pillow Yasrah takeyi jin kamar ta tuntsire masa da dariya jin yadda yake ta bada hakurin da dikkan zuciyarsa. muryansa na magiya kamar wanda zai saki kuka, dariyar ta qumshe abakinta,ta kyabe baki aranta tace yanzu ka fara gani..i wll alwys make u apologise nonsense. Yakai 12 yana dakin amma badon ransa yana masa dadi ba dan dakyar ta sauko tace mishi ta hakura zata bashi last chance..next time bazata lamunce haka ba. Jikinsa a sanyaye sukayi sallama ya koma bangarensu... Fannin Adiaha dake girka spagetti a kitchen dinta harta kammala komi tay serving a cooler zata fito dashi kenan ta zame abincin ya fadi ya zube duka akasa. Haushi da takaici duk ya cikata tahau sharewa tay mopping wajen lokcin ana neman tara da rabi saura, sauri sauri takeyi danta gama ta taho main house domin kuwa tasan izuwa yanzu kowa na ciki halama ita kadaice bata hallara ba. Sauri tay ta fito ta rasa me ke mata dadi, zai zufa take she dosnt even knw what is wrong with her anymore. Tunani take Kome zataje ta fadawa mumyn Ahmed da batay mata wani abinci ba, and now she cant even cook again cikinta har ya fara mata ciwo yana hautsinawa sabida kifin datay amfani dashi dazu. Tashi tayi cikin sauri Tana kaiwa bakin kofa fitsari ya kara dawowa da ita cikin gida. Agugurje ta shiga toilet tana tsugunawa cikinta ya wani irin murdata sai shaaaaaa taji dumin jini na sauka mata kamar yadda yay mata na dazu. Koda ta leka ta gani Bata san lokcin da hawaye masu tsananin dumi suka fara sauka mata ba Bugawa zuciarta yake cos she is really scared of this bleeding cos is bcoming regular now yaufa sau biyu kenan tayi.. Tana gama wankewa ta fito hanklinta atashe tare da daukar wayarta ta kira nurse din can.. Harsaida wayar yafara ringing kafin nan ta dawo hayyacinta tuna irin bayanin da dazu tay mata..what will she say now? Nan ta katse kirar kawai dan kartana damunta after all tace mata duk bleeding din nan zaizo ya daina. Tunanin datay kenan ta aje waya cikin saurin ta koma ta zauna ahankli. runtse idanunta tay cos idan Ahmed yasan cewa abortion history nata yana sakata temporary sheding is not going to be funny btwn them. Lamarin na saka mata fargaba tare da tsoro mai tsanani cos she knws this pregnancy definately means alot to Ahmed and his family and she just cant afford to loose it. Tana mtka tsoron halin da zata shiga ciki, yay kkri bai tuhumeta first nite dinsu amma idan cikinshi ya zuba akace sanadiyar abortion historynta ne shin Ahmed zai fahimce ta kuwa??? Neman waje tay abakn gadonta ta kwanta kadan cikin damuwa tare da faduwar gaba, haka kawai sai taji kamr ana wulgawa ta gabanta, like a breeze like a running animal. Lokaci guda taji tsoro yafara gumeta tafara haɗa zufa just like dat sai taji tana panting kamr wacce tayi gudun fanfalaki. Caraf ta mike jikinta ya dau bari kar kar ashe Wayarta ne yay kara ta razana matuka tana daukawa taga nurse din ce mai kira. Bata da choice haka ta dauka da sakakken fuska suka gaisa. Muryanta a sanyaye tace Am very sorry sister i called u by mistake... Nurse tace no problem dear, actually u call at the right time, dama nima ina son na kiraki naga dare yay nace kar na dameki nasan oganki ya dawo by now. Tace yes, ya dawo but he is out to pray. Adan tsorace tace I hope ba wata matsala. Sauke ajiyar zuciya nurse tay snn tace "no babu oo,Dama tambayarki nake son nayi my sister Nqce Did u use to pray at all kuwa? Wani iri Adiaha taji saukar maganan tace i dont understand nurse, i do pray...ko kinga wani abune? Tace no no babu wani abu,kinsan duniya yanzu abun tsoro ne, dazu inata tunanin akan case nakin nan ne shine nake son na baki wata shawara if u dont mind. Adiaha tace sure u can go ahead babu wata matsala. Shiru nurse din tayi aranta tanata tunanin yadda sukayi da wncam tsohuwar bokanyar da taje mata da case din Adiaha dazu. If not bcos she warned her about saying it out da itakam dolene zata gayawa Adiaha cewa bleeding din datakeyi is not natural is spritual snn kafayat buraimo ne suke shan jininta awajen goddess. Saidai tsohuwar ta riga ta gaya mata ,inhar ta budi baki ta gayawa Adiaha both of them will die of a serious disease wanda kafin agane kansa sai sun walakanta sun mutu dukansu biyu. Har ranta Tana son ta taimakawa Adiaha but She is not ready to risk her life like dat ... Tace my dear, kinga mu likitoci kullum mukance muku ga condition dinku, but U shud also pray and fast about it, im sure a Addinin da kikeyi ana spritual cleansing plsy dear go for it..some sicknesses are not alwys natural some of them are spritual ooo, Biko help urself and be prayeful kiinji? Adiaha tace thank u sister in sha Allah i will do that..nagode da shawaranki. Nurse okay, sleep tite ehh..Allah ya baki lafiya dont forget to pray ooo Adiaha tace thank u and i will, may god bless u.. Ahaka suka kare wayar ta sauke a kunnenta tana sauke nannauyar ajiyar zuciya duk ta dauka wani sabuwar matsalan ce nurse zata gaya mata but tunda babu shi alhamdullhi. Mikewa tay zata fice taje main house ganin goma saura ya dau hanyar yi kwata kwata batay taku yakai biyu ba taji wani irin iska mai karfi ya kwasheta ta tsaya cak cikin barin sanyi, tay tay bakinta ya budu tay ihu ko Addua amma ina dariya kawai takeji daga sama ana wasu kananan magana cikin amon dake fita a cikin dariyar.. Iya abunda ta tsinta acikin dariyar shine 14 days....iskan na daukewa cak tafadi kasa daga nan bata sake sanin inda take ba. Past 12 Ahemd ya dawo ransa duk a dagule sai huci yake ga uban radadin daya kwaso na masifar da mum dinsa tay masa agaban yasrah dan baida tabbacin cewa bata jiyo su ba duk da yaga wai bacci takeyi.. Dolene ma yarinyar tana rainashi kuma duk su mummy ke neman jawo masa hakan, aransa yace he wont allow dat, inhar yasrah a karkashin sa zata zauna he wll find a way to discpline her by fire by force.. Da can har zai kwanta saiya tuna cewa baiga Adiaha acan main house ba. Tsaki yaja snn ya diro daga kan gadonsa ya wuce direct dakinta ya bude kofarta, hangota yay asaman gadonta tana baccinta peacefully harta rungume pillow akan kirjinta..karasowa ciki yay ya zauna ata bakin gadon yanata kallonta, a mind dinsa yace she ave really changed kam, dan kyan nan datake dashi duk yana neman gushewa. Dauke kansa yay akan fuskarta tare da mai dashi samn cikinta. saman marartan ya shafa tare da yin kissing daidai wajen koda ma zaiji sanyi aransa cos dis baby is all he is proud of for now, snn harya zumudn cikin nan na makale acikin ransa, bargo yaja mata har saman kirjinta tare da rufe mata jikin nata gabaki daya snn ya kashe mata wuta ya koma room dinsa ya kwanta yanata tunanin babynsa, how will the baby look like, will it be a girl or a boy? He want his bby to look like him no mattr what tunanin daya dinga yi kenan yana murmushi da kyar baccin ma yazo ya daukesa... Washe gari da asubahi Adiaha ta farka a mugun firgice tare da yin firo da pillown da bargon zuciyarta na tsananin bugawa da karfi. Mamakin yadda ta kasance akan gadontan takeyi idanunta sun firfito waje da alaman firgita ganin wai harta saka nitynta da ta dade bata sakashi ba tana bacci, but how comes? Who did all these for her..and why, dan iya abunda zata iya tunawa baifi girkin taliyar datakeyi a kitchen ba duk wani abinda ya wakana abayansa ta mance... [7/10, 11:40 PM] SURAYYAHMS: A firgit ta sauka daga kan gadon duk dama a mind dinta tana Allah Allah karyau ma tayi zuban jini ahankli ta dinga takawa har ta isa bathrum ganin babu komi akasarta ta sauke ajiyar zuciya tay wanka tare da alwala ta taho ta gabatar da sallahn safiya. Sama sama ta kimtsa kanta kafin nan ta fito cikin sauri sanye da doguwar hijabin datayi sallah tuna cewa hjy tace zata koma lagos din yau da sassafe. Sauri take Dan tasan duk yadda akayi by now Ahmed yana wajen and she don't want him to caution her na rashin zuwarta cikin family duba da jiya bazata ma iya tuna abunda ya faru da ita ba. tana shiga cikin mansion kai tsaye ta wuce sashen hjya khadijatu lkcin ana neman bakwai saura na safiya tasan duk yadda akayi izuwa yanzu sun gama shiryawa tun daga bakin kofar dakin tafara jin sautin sheshhkar yasrah dake fitowa Ahankli cikin sauti mai dan saka kashe jiki... Rage sautin takun datakeyi tay tafara tahowa a sadade tana karasowa daf bakin kofa ta tsaya jin maganganun da hajiya take gaya mata game da zaman duniya wanda sosai itama yaso ya taɓata dan haryau batasan meyasa taki sam taja yasrah ajikinta ba. Daga nan inda take tsaye tana jin yadda hjiya take dada nutsar da ita akan datay mata biyayya ta girmamata a matsayin ta na babba kuma matar yayanta, saidai duk da ruwan kishin datake hoarding acikin zuciyarta gameda yasrah hakan bai hanata jinjina ma irin kawaicin datakeyi akan lamarinta ba. Haryau bata taɓa ji ko ganin inda yarinyar ta gaza wajen nitsuwa ba wanda tabbas nitsuwa da kamewartan shi yasaka haryau bata rainata ko ta fasa girmamata ba duk da kalar ire iren abunda takeyi mata na nuna ko in kula,da kuma kayan xubda mutunci da su anty Adizat suka dinga fada akanta kowani lkci suka samu dama. Shiru tay bakin kofar kanta na kallon kasa wani fannina zucyarta na jin abubuwan da hjiya take faɗa wani kuma najimamin yadda take daukar zaman yasrahn agabanta bada zuciya daya ba. Daga nan take ta kkrin fahimtar kalar borin da yasrah takeyi na cewa ita tafison ta koma wani waje da zama amma ba agabansu ba. Adiaha tay shiru, cos she felt sory nd embrassed da har hakan ya fara fita daga bakin yasrah,dan hakan tamkar wani hujjace akansu ita da mijinta dayake nuna cewa basu riketa da kyau kmr yadda hjiya take tsammani ba. Ajiyar zuciyane mai nauyi ya kufce mata tana kkrin kncking kofar kenan sai ga Ahmed nan yanakan tahowa daga sashen mahaifinsa hannunsa rike da farin carbi... Suna haɗe ido ta sauke nata kasa babu yabo babu fallasa tace "gud morning hubby"..kallo daya yay mata fuskan ba a sake sosai ba yace "hmm sai yanzu kika ga daman fitowa kenan, and ure doing what? Earves dropping...? Adiaha ta daga kanta da sauri cikin mamaki tace no no haba eaves drping kuma hubby naji kamr mumy tanata magana aciki ne bana son na katsesu yasaka na tsaya anan. A dan dakile Yace emmmm, amma ai kinajin me suke fada ta ciki toh meye bambacin hakan da shi laɓen danake fada?.. Tarasa me zatace Kanta akasa tace Sorry i don't mean dat..ni ba hakan nake niyya ba,Ahankli Yace kanki akeji snn ya wuce ya shiga ciki sanda ta sauke ajiyar zuciya snn tabiyo bayansa itama acikin sanyin jiki. Hajiya khadijatu najin su ta yanke maganan datakey wa yasrah itama tay sauri ta goge nata hawayen snn ta miƙe tsaye da alaman zata basu waje. Satar kallonta dukansu sukeyi kowa da irin kallon dayake mata harta iso daf da zata fice ta dan rusuna tace ina kwana yaa Ahmed..?mmki yaji dayaga ta gaishe sa, atake Wani irin girman kai yaji yazo masa har kai muryansa ciki ciki yace lafiya, hows ur nite? Batare da ta kalle sa ba tace Alhamdullh, daga nan dauke kai tay ta dubi Adiaha cikin sanyij murya tace ina kwana anty?a tausashe Adiaha ta amsa mata da lafiya dake tasan batama fiye kulata ba sai bata sake cewa komi ba tasakai ta fita ta barsu a dakin su biyu tare da hjiya. Ahmed ne ya fara gaisheta acikin girmamawa kafin nan Adiaha ta daura daga nan. Her voice was really shaky duk ta hargitse sabida gani take kmr jiyan bata aikata daidai ba musmmn ma da bata kawo mata abincin dare na musammn ba. Hajiya dake lura da ita batace komi ba dan daman neman chance takeyi da zata musu magana dukansu akan sabuwar rayuwa na zamowa parents da zasu tunkara musammn ma da yanzu bata tare dasu cikin hikima ta fara musu nasiha mai ratsa jiki tare da tunasshe su akan da cewa susan sun girma.. Duk wani salo da ake bi wajen tunatar da namiji hakkin mace akansa saida tabi wajen tunashe da danta Ahmed sabida tana son yay ma Adiaha adalci arayuwarta, aranta haryau tanajin motsin sadaukarwan da yarinyar tayi arayuwanta domin ta zauna dashi and now dat she have no one face shi kusan dolene ya zamana ya jajirce Wajen bata kulawa na musammn dan karta rasa komi arayuwarta.. Koda hjya take nanata wa Ahmed tareda lissafa masa ababen daya kamata ya zamana yanayi as an incoming father duk hawaye saida ya taru acikin idanun Adiaha,ji take hjya nace wa hatta Abincin da zatana ci yana kulawa dashi sosai,barin ajega maganan duba lfyar jiki da kuma samar mata da kwanciyar hnkli, she wanted him to be gentle in words and actions with her at this time kodan sabida condition dinta data ciki tace masa ya kasance mai jimrewa da lauyin datakeyi na ciki tace masa yana taimaka mata wajen tsafta da yin wasu abubuwan agidan if he is able to do so har Allah yasaka tazo ta sauka lafiya haka ta dinga kafa masa misali da mahaifinsa alhaj bello jimada, duk dama they are not in good terms amma sosai ta yabe shi ata wann fannin, sounding proud of her man tace masa kusan ma atare sukayi laulayin cikinshi ita dashi, harma yafita shan wahala sumtimes baya bacci, and all his effort to help her and support her at difficult times is wat makes her journey to motherhood much more easiar toh bare kuma matarsa Adiaha da batada wani support din kowa nata saisu.. Kan Adiaha na can kasa tana jinta, She wish and wished dat Ahmad zaiji maganan mahaifiyar sa ya bata wann gatar Dan harga Allaah iya abunda take bukata daga garesa kenan wato tausayi da bada cikakken kulawa. Baice komi ba har hjya khadijatu ta gama dashi ta koma kan Adiaha.. Ita din ma nasiha tay mata tsakani da Allah kamr yadda uwa zatay wa yar cikinta nasiha akan yadda ake kulawa dakai idan ana da ciki bayan ta bukace ta akan data dinga samun hutu da isashen abinci still tayi mata fada akan yadda ta dau hanyar sake jikinta domin karta bari ya lalace gabaki daya. Duk dama kunya irinta bafulatana bazai barta ta fito gwari gwari ba amma tay iya bakin kkrinta wajen nuna mata Adiaha cewa tana da bukatar ta kara dagewa wajen kulawa da kanta a wann condition din dan acewarta idan mace tay wasa da haihuwar fari ahaka sauran haihuwar zasu ma zuwa mata da sabon salo snn komi nata zaina dada lalacewa ne musmmn ma dirin jikinta har yakaita izuwa gabar da bazata iya gyarashi ba. Duk jikin Adiaha yay sanyi dan acikin hikima hajya khadijatu ta kara tunashesu wasu darasi game da muhimmancin zaman tare a aure musmmn wajen taimakon jina da tausaya wa juna a lkcin bukata irin wann. Bayan nan ta sallame Ahmed tare da ce masa yaje ya taho da brother hamzat su samesu acan sashen mahaifinsa inda zasuyi sallama. Tashi yay ya fita ya barta tare da Adiaha dan already jikinsa ya bashi cewa da akwai wani maganan da hjya take so tay da Adiaha wanda bata son ta fadeshi agabansa ynzu.. Aikuwa yana ficewa kuwa ta zauna cikin lallami da taushin murya ta dinga bata hakuri akan rayuwar zaman aure tamkar wacce ta zauna ta gama harsasho dukkan wasu abubuwan dake faruwa da ita. Hjya aranta tariga tasan danta sarai baiya bata isashen kulawa bare kuma yay mata Adalcin daya dace duba da sadaukarwan datay masa, haka ta dinga bawa Adiaha hkri akan zaman aure tace mata rayuwar auren dama ya gaji haka wata rana sai labari.. Hawaye mai ban tausayi Adiaha take sauke mata dashi sosai dan ta dade bata samu wanda ya taɓa nuna cewa ya fahimci yadda takeji aranta game da halin da rayuwarta yake ciki Agidan Ahmed ba.. Tay dakon wanda zai lallasheta ya bata hakuri amma bata samu ba saiyau da surkuwanta take bata wnn daman.. Tace mata tasan rayuwar ta anan itakadai babu wani nata atare da ita is not easy sabida babu wani mahaluki a duniya da zai yi zaman rashi tare da maraicin iyayensa aransa dana yan uwansa bacin yasan duka suna raye suna rayuwarsu awani waje saidai batare dashi ba.. Hjiya bata gajiya ba, ta kara karfafa mata gwiwa sosai tace mata komi zaizo ya wuce wata rana har iyayen nata ma dik zasu zo su yafe mata and she wll be fully happy and at peace... cikin nasihar datake mata ta kawo mata misali da zancen yasrah, inda take mata misali da yadda aka haifeta ta girma a hannunsu batare da tasan nata mahaifyar ba hakama har mahaifin ta yazo shima ya rasu bata wani sanshi ba,ga dangin baban nata duk araye amma basa taba neman susanta ba. She realised dat they have something in comon domin kuwa dukansu zucyarsa yana cikin halin maraici saidai gara ita nata suna raye what about the poor little girl da batama san dadin nata iyayen ba. Nasihar da hjya tay mata sosai ya shige jikinta tay sanyi sosai ahaka har suka fito aka gaggaisa aka kammala duk wani sallaman da za'ayi acikin falon alhaj bello Ahmed da brother hamzat suka raka hjiya ta wuce lagos. Yau drivern gidan ne yakai yasrah makarnta She was late sabida delay din bankwana da suka tsayayi da mumyn ta, taji babu dadi da tay mata fada kadan agaban Ahmad amma still ranta ya wanku da yakasance agabansa tace mata duk sanda ya sake mata tsawa ko ya ajeta awani waje toh ta kira ta gaya mata zata aiko azo a dauketa agabansa. Tana isowa schl tazo ta samu harma angama submiting din assigment din tazo ta samu yara da yawa sunata complains ba a amshi nasu ba sabida tsaurin malamin irin lecturers masu zafin kan nan ne, maryam ne take bata labarin yadda Fahad ya aiko kai tsaye aka miƙa nata assignment wa malamin snn aka karba da wurwri batare da wani korafi ba. Awajen cin abincinsu nayau maryam ke bata labarin yadda Fahad ya kasance yana da power tare da iko ta izza mai karfi a makarantar domin kuwa yawancin malamai suna jin tsoron tabashi bare ajega kan dalibai.. Har Maryam ta kammala bata labarin rayuwar fahad a schl din yasrah bazata iya maimaita ko abu daya aciki ba dan bajinta ma takeyi ba cos mentally hanklinta ma baya kan hirar fahad. Iya Abunda kawai ta iya fahimta acikin zancen shine iyayen Fahad masu kudin gaske ne kuma duk sun sangartashi, musmmn ma mahaifinsa alhaj shagari domin kuwa yana da bigger business and political influeneces snn kuma yana matukar kaunar dansa fahad shagari aransa barin ma da dan nasa ya kasance yanada matukar ilimi da iya sarrafa duk wata lamarin kwakwala wanda hakan shiyasa kwata kwata baya yadda wani mahaluki ya taba masa dansa komin matsayinsa da girmansa a fadin kasar. Ta lura cewa abun fahad din nan duk yafara shigewa kan Maryam din yana juya mata brain itama dan harta fara daga kafadarta wa sauran dalibai mata dan adalilij feeling dayake dashi akan yasrah yasaka fahad din shine yake kulasu basune suke binsa kmr sauran ba. Yau kwata kwata yasrah bata bari sun hadu dashi ba duk da tasan abunda yake tsammani kenan daga gareta taje ta gode masa dan ya fara samun hanyar ganin damanta kyabe bakinta tay cikin salon fahimtar yanayin shirinsa akanta, besides ba itace ta rokesa ya taimaka mata ba dan haka ta yanke aranta cewa bazata je nemansa a ko ina domin gode masa ba zata jirane har sai sun kara haduwa. Duk matsawar marym akan da cewa zata rakata suje har ajinsu ta gode masa amma hakanan yasrah taki amincewa sam. After a while aka tashe su tana fitowa daga ajinsu arond 4pm suka fito tasha mamaki data hango motar Ahmed a parke gaban department da alaman yazo da wuri Tun Daga cikin car dinsa yanata satar duban gefe da gefe koda zai ganta tsaye da gayen nan dan haryau Abun bai kwanfa masa aransa ba, yana ganinta tare da maryam sai yay maitaining kansa yay sauri ya dena duban dayakeyi tareda maida kansa kan wayarsa yana famar daddanawa yay irin kamr baiya kallonsu daga can. wani hade rai yasra tay daga nan sukayi sallama da maryam din ta isa bakin motar tay bisimillh sann ta bude ta shiga ciki tare da aje jakarta a seat din baya tunda ta shigo Ko kwakkwarn kallon juna basuyi ba ahaka ta gaishesa sama sama daga nan basuce ma junansu komi ba tafiyar kurmaye yakaisu har gidan jimada. Ata fannin Adiaha kuwa tun bayan nasihar da hjiya Khadijatu tay mata shiknn abunda takeji aranta na tsananin kishi da zargin mijinta akan yar uwansa yafara gushe mata aranta tafara dawowa cikin hayyacinta Tun 2.30 ta dawo gida sabida yau zubar jinin datay a shago ne snn baida wani yawa sosai Tana dawowa bata wani huta ba ta shiga kitchen Iya bakin kkrnta tay yau wajen gyara ko ina acikjn gidanta snn tay musu abincin da zasuci har dare isashe... Bayan dawowarsu da kamar minti talatin lkcin Yasrah na dakinta ta fito daga wanka kenan tana shafa mai ajikinta ahankli daga kofa taji bakon murya na sallama abakin kofarta, daga nan ta bada izini, Adiahan ce ta shigo sanye da dogon riga na kanti,suna hade ido mmki yasaka yasrah ta mike tsaye daga zaune tana dan kallonta, fuska babu yabo babu fallasa Adiaha tace sister are u done?Yasrah dake kallonta ta gyada mata kai, tace "ki zo kici Abinci pls i knw u must be very hungry. Da Har kamr zatace no sai ga nan Ahmed ya leko. Wani irin kallon rainin wayo taga yay ma Adiahan tun daga bakin kofa irin ransa baiso ganin ta anan din ba sai ta fice ta bishi baya suka wuce falon yasrah tabi bayansu da kallo. Tun da ya zauna kan dinning din daddana wayarsa kawai yakeyi yanakan chatting da abokinsa banji dake can canada yana gaya masa cewa matarsa hidayat ta fara laulayin itama. Cikin ransa acike da walwala amma fuskansa sam baya nuna hakan a fili. Serving dinsa abincin Adiaha tay bai jira kowa ba yafara cin abincin har suka kusa cin minti goma anan yasrah bata fito ba nan da nan yafara jin ransa yana neman dagulewa,komeyasa ya damu da ita hakan oho ji yay har abincin na nemn gundurarsa yanata satar kallon kofarta dan Allah Allah yake yaga yasrahn ta fito. Sai can daga baya sai gata nan ta fito jikinta na fidda wani irin sassanyar gamshin turaren humra data fetsashi ajikinta wanda daga fitowarta qamshin ya doki hancinsa yasaka shi lumshe idanunsa sosai, Ahakan wai dan karta damesu da karfin qamshin turarenta data saba sawa yasaka ta murza iya humran ajikin ta, tahowa take anitse dan gefe can ta nema ta zauna tare da su kafin nan ta saka Abincin dan kadan acikin plate din dake gabanta nan tay bismillah tafara ci sama sama, abincin da duk basu iya ci sosai ba kenan, kowa na satar kallonta Kishi kadan kadan yana taba ran Adiaha ganin yadda yasrah tay taking time dinta ta gyara fuskarta yay kyau yana kyalli bayan nan da irin hadadden simple roaming gown dayake jikinta kalar ja da baki. She is d real defination of is better to arrive late than to arrive ugly... Komin ta acikin tattali da kasaita takeyinshi wanda kamewartan da ajintan akullum shine yake dada jan hankli tare da zucyar AHMED izuwa gareta batare da ta sani ba. Wani Shiru ne ya ratsa wajen har suka kammala, buut Ahemd ya tashi ya barsu ya koma falo ya harde kafarsa daya akan daya a hakimce yana zaman kuwa ya kwala wa Adiaha kira as usual danta zo ta miƙa masa remote haka tabar kan abincin tazo ta miƙa masa ya karba baki bude yasrah take bin Adiaha ganin irin mulkin da ake mata batacewa komi. Har saida tagama masa aikan snn ta dawo kan abincinta taci dan kadan snn ta mike zata fara tattara dishes din yasrah ta tashi cikin ladabi ta riga fara tayata batace komi ba takai matasu kitchen ta wanke matasu duka snn ta jera mata su a inda ya kamata dan jiya bakaramin tausayinta taji data gane cewa laulayin ke sakata irin wnn salon kazanta mai kunyatarwan ba.. Adiaha was happy and Amazed at the same time ganin yadda yasrah ta sauke kai tay mata aikin babu aufi ko raini daga nan ta wuce room dinta ita kuma Adiahar ta zauna a falon tare da Ahmed suna kallon chanell din daya saka musu na kwallo she is not really enjoying it amma bata son ta fada masa tsabar son datake masa aranta ta gwammaci ita ta cigaba da daurewa da choices dinsa. Ata fannin zamanta da yasrah kuwa Duk dama basa wani kula junansu agidan amma izuwa yanzu sam bata jin wani haushinta kamar dacahn Probably bcos nasihar hjy ya dan taɓata, har Ahmed din shima taga yau ya dawo kwana da ita acikin dakinta har in zatay fitsari da dare zai rakata har bakin door intagama ya dawo tare da ita. Rayuwarce ta soma tafiya musu ahaka cikin wani irin yanayi mai sauki tare da bambamci. Tsakaninsa da yasrah kuwa iya daure fuska ne da kuma saka ido akan lamuranta musammn ma na makarnta, he took it upon himself koyaushe shine zai na kaita schl da safen da yamman ma yanzu bakasafai yake son aika ta schl da driver gidansun ba sam ya kasa yadda da batun hadin kansu da Fahad he is bcoming insecured akanta batare da yasani ba duk gani yake kamar duk harsashen sa akan su gaskiya ne. Kishi tare da saka ido dayake mata yasaka take daukar hakan a matsayin takuri da bakin hali... He hates it musamn idan yaganta tay dressing tay kyau kowa yana zumudi akanta duk inda ta wulga ana masha Allah duk sai yaji kamr ransa ne ake tabawa.. Salon kishin dayake nunawa akanta yafara bawa Fahad wata daman kasncewa kusa da ita. Agidan kuwa Dakadan kadan har yasrah tafara sabawa da dan taimakon da takey wa Adiaha msmn wajen tayata kananan abubuwan da baifi karfinta ba sumtime har Adiaha tafara jin tana son taga suna zaunawa tare a falo suna kallo ko hira amma dake bata sabar mata da hakan tun farko ba kullum sai kaga yasrah tana daki inhar ta fito saidan schl ko cin abinci ko in Adiahan ne ta kirawota waje domin tay dinner. Abincin dare dana sfiya kawai suke ci atare like one big family. As usual da safe Adiaha zata wuce shago yasrah kuma zatabi Ahmed ya ajeta schl,assigment din da fahad yay mata wncn karon shiyasakata a front line a class dinsu dan duka ta cinye ita kadai, hakan ne yasa suka dan fara magana da fahad din ahankli ahankli har suka fara sabawa dashi cos he knws alot of things akan course din kuma ya lura kamar she is sooo passionate akan ambition dinta. Da passion dinta na son taga tay karatun ta jajirce ya dinga samun damarsa ne neman shakuwa da ita acikin makrnta. Most time inbata tare da maryam toh zaka gansa awajen yana koya mata abu ko sunayi tare... Little attention datake basa means alot to him cos Each day feelings dinsa yana dada yin karfine akanta kuma gani yake kmr Ahmed ne kawai obstacle atsakanin su, dan haryau basa haduwa a ko ina sai a schl gata bamai son amsa calls din sa bane musmmn ma da dare, duk a tunaninsa tsoron Ahmed din yasrah takeyi datake cewa bazai barta tana fita agida ba. Yayi yai akan koda tazo gidansu maryam suna haduwa suna xtra karatu harma suje sudan zaga gari dukan su in a grop of friends amma haka yasrah taki firrr sabida sosai ta fara fahimtar manufarsa na son da yake mata a boye, shikuwa duk tunaninsa yanayin takurin Ahmed ne yasaka take janyewa dasu. Dk yadda bata son Ahmed yana ganinsu atare amma fahad yaki kmr ma tunda ya lura kamr Ahmd ne matsalar sai ya fara cusa kansa a duk inda Ahmed zai gansu ataren yawanci haka zaita hadasu faɗa suyi kwana da kwanaki basa kula juna wani hin Adiaha tay ta mamakin yanayinsu wasu lokutan kuma bata ma noticing sabida haryau bai fasa zuwa duba yasran sama da kowa akowani lokci ba. Akan yawan tsabaninda suke samu dashi akan tarayyarta da fahad yasaka yake yawan fushi da abincin matarsa. itakanta Adiaha bata gane masa wata rana indan taga wai har ya kasa bacci yana tunanin yasrah da saurayinta na makrnta. Fahad kuwa is tryng his best to manipulate her dan ta bar zama agidan ta dawo hostel har Abin yafara shigar kanta kullum tana waya da yaya sdq dan ya tayata rokon su mummy amma haryau shidin ma bai bata cikakken amsa akan hakan ba dake auren sa ya riga da yazo kusa. Kwana biyun nan bata da lokci sosai tana yawan test, ga karatu sabida exams din su daya fara gabatowa kusa saidai adaidai wann lokcin ne kuma Misconception din Ahmed akan tarayayyrta da fahad yake dada ginuwa kowani rana tareda salon saka idon dayake mata yabi ya saka mata kahon zuka akan zaman ta schl tana karatu bana wasa ba Wanda hakan yasa hanklinsa ya gushe yazo ma bai fiye saka hanklinsa akan Adiaha ba duk damuwar sa ya koma kaga kan yasrah da fahad baima san halin da kwana biyun take shiga ciki ba. Gani kawai yay ta dena zuwa shagonta tana yawan zaman gida gidan ma a dakinta mafarke mafarken datakeyi yasaka adan dole ta fara yin azumi a boye wanda shine ya ja kwanan cikin ta har ya wuce kwanaki goma sha hudun da kafayat ta deba mata. Tana yawan jin yadda kanann gulmace ke tashi a main house daga fannin su anty adizat da su anty nurat game da bacewar kafayat din agidan yau har ana neman wata guda kenan bata gidan kwata kwata. Immidietly after 14 days din nan babu ranan da Adiaha bata zubar jini wanda hakan yasaka dan dole take gujewa Ahmed shibaima lura ba cos he is busy wajen bibiyar rayuwar yar uwansa yasrah daya dorawa zuciyarsa mummunan kishinta. Yau asabar da sassafe cikin Adiaha yay clocking four month ta farka da murmushi akan fuskanta tanamai godewa Allah daya bar mata shi.. Tana fitowa ta samu Ahmed har ya kammala shiri da alaman zaiyi tafiya, yace mata garin babanshi zasuje wato garin ibadan, tare da babansan da brother hamzat zasuje ta'aziyar wani dan uwan babansu ta fannin uwa daya rasu. It wll only take them 7 days to go and come back sabida zasu danyi ziyara wajaje da yawa. Sosai tasha mamkin yadda ya sake mata fuska musmmn dayake mata bayanin yadda zata na kulawa masa dakanta in baya nan. Dake tana tsananin son shi daga ya dan acting romantic da ita duk sai kaga ta dau abun har cikin zuciyarta..tana ta murna cos of sweets words daya furta mata na cewa he is going to miss her and the baby. Yace mata inya dawo zasu sakawa babynsu suna tun yanzu cos at four month already bby ta zama rayayye aciki. Zumudin nasa nayau din ma daban ba cos He just cant wait to hear his babys first kick, yau Bakin adiaha har wuya tsabar murmushi ganin yadda yake furta mata matukar alfahari da abunda ke cikinta dayakeyi ayau da cikin ya cika wata hudu. Yay mata alkwaruwa da yawa aciki har da wanda yace sai in ya dawo zai cika matasu Kamar cewa da yaay zasu je shoping tare zasu fara siyan kayan baby idan sukayi scanning sukaga movement din babynsun for the first time snn yace mata zai kaita wani waje tay spending moment din tare dashi and he wll listen to all her complains she was soo happy a lkcin har tafara jij kamar bashi bane yake furta mata hakan da bakinsa. Tarasa shinko zumudin cikin sa yakai 4 month ajikinta ne koko zancawa yay haka kawai overnight yake mata irin wann dadan kalaman. kudi ya dauka ya bata yace mata ta aje incase she need anything snn ya bata amanan yasrah tare da gindaya mata iya lokutan da zasuna fita gidan yace daga yasrah ta dawo schl karta sake ta barta ta kara ficewa koda nan da bakin kofa ne. Bayan nan dakin Yasrah suka nufa tare suka sameta zaune akan gadonta da earpice na iphone a kunnnemta tanakan waya da kawar ta maryama ganan computerta agabanta tana latsawa. Yadda taga sun shigo mata su biyun yasata aje wayar batare da ta katse shi ba,gaishe su tay duka a ladabce kafin nan yay dabara ma Adiaha ta basu waje. Tana fita yana harde ransa ya fara mata bayanin cewa zaiyi tafiya snn ya kara jadadda mata Abunda yagaya ma Adiaha na zancen zamanta agida Bayan nan ya ciro kudi mai yawa a envolpe ya aje mata akan table yace zaina aikowa dakansaa ana zuwa daukarta so she dont have to bother akan hawa motar haya. Takan sha mamkin yadda aakayi yake sanin komi datake ciki da studies dinta Indirectly yake mata warning akan kasancewrta da fahad acikin makarnta amma tay kamar bata fahimtar meyake cewa saidai ya gama surutunsu sa tace masa toh taji. Hatta maryama datake jin maganan nasu sosai ta fahimci manufar shi... Bayan ya fita yasrah taja wani uban tsaki snn ta cigaba da abunda yake gabanta batare da tay tunani akai ba, duk takurin maryama dataji bayani akan alakarsu da Ahmed yasrah bata son gaya mata komi a filla filla saidai sama sama. Ata fannin Adiaha kuwa Haka suka rabu da mijinta yau cikin dadin rai da shaukin juna. Duka family suka fito aka masu adu'a tare da musu sallama, daga ita sai yasrah a gidan rayuwar su was quite peaceful sabida babu wanda yake shiga tsabgar wani. Tun da suka isa Ibadan Adiaha bata samun daman yin waya dashi sosai kamar yadda yasrah take samun wnn daman, dan kuwa duk safiya zai kirata da sunan tashinta tay sallah snn taje schl snn inta tafi duk sanda aka tashi zataga wai har ya aiko driver saiya kirata Snn ya matsa mata sai ta koma gida adede lkcin dayake so dan kawai baison ace dan bayanan shkenan sai fahad ya samu wani dama da ita. She is feeling really suffocated da saka idon da Ahmed yake mata har Allah Allah take ayi exams din ta tattara taje hutu lagos kawai ta huta da fitinarshi while ata wani bangaren kuwa kkri fahad yake dan yaga yaja ra'ayinta ta dawo hostel d zama wanda shine zai basa cikakken daman samun lkci da ita. Tun Bayan tafiyar su Ahmed din da kwana uku kwasam saiga kafayat ta dawo gidan itama saidai tun dawowarta batay magana ma kowa ba duk dai ta canja tayi baƙi ta dan zube wanda daga ganinta kasan ba lafiya kalau take ba. Samu datay cewa babu kowa acikin gidan sai ita yasata dada jin karfin gwiwar aiwatar da abun da take son aiwatarwa. Kwana tafarayi tanamai cigaba da dabbaka tsafinta domin kuwa inhar wann na farkon yay aiki shikenan Adiaha da haihuwa kuma sai har bayan ta fice a gidan Ahmed.. Tunda ta dawo bata fice ko ina ba tana cikin main mansion din tana baza gwaramarta aciki da wani irin farin kaya take kasancewa dare da rana amma babu wanda ya san da hakan duba da duk matayen gidan ba zuwa kusa da ita sukeyi ba.. After 3 more days wanda ya kasance yaune su Ahmed suke cika 6 days agarin ibadan tareda mahaifinsu alhaj bello.. A bangaren Adiaha kuwa tasha mamaki matuka daya kasance tun ranar da kafayat din ta dawo gidan shikenan kuma kominta ya dawo normal domin kuwa yau kwananta uku kenan batay bleeding ko wani ciwon mara ba. Ana washe gari su Ahmad zasu dawo Da tsananin farincikin hakan ta farka ta shiga shirye shiryen tarbansa tuna irin alkwarun dayayi mata tasan kuma baya saba alkwari, duk suna gidan dan ko yasrah ma bataje schll dinsu yau ba sabida ciwon ciki na period daya dan kwantar da ita agida time to time haka Adiaha tana lekowa tana dubata. wani bin intaga wahalar da yasrah take sha Aranta tana son taga takaita asibiti just to be nice for once amma zumudin jiran ganin Ahmed bazai kyaleta ta fita ko ina ba. Haka yasrah tayita murkususunta a dakinta har ta gaji tay bacci, Har sai can da yamma kafin nan komi ya lafa mata wanka tay da ruwan dumi snn taji dan dama dama tana fitowa ta samu wayarta yanata ringing daukawarta keda wuya taga maryama ne Zama tay kafin nan ta amsa wayar suka gaisa. Maryam tace mata tazo cikin anguwarsun ne anata birthday partyn faisal daya daga cikin big boys acikin abokan fahad shine zata wuce tace bari ta zo dubata da jiki. Babu wani jaaa yasrah tay mata kwatancen kofar gidan kafin ta gama shirya kanta kuwa saigata nan harta iso. Wajajen 6 saura na yamma saiga maryam din, Koda tay sallama a kofar palon Adiaha ce ta amsa mata suka gaisa snn ta gaya mata cewa yasrahn tazo nema. Iso tay mata izuwa ciki tana ta kalle kallen uban hidiman da Adiaha tay na tarban mijinta nan tay mata jagora harta shiga room din yasrah ta sameta a zauna bakin gado ita kadai tana daddana wayarta a hannu. Sosai yasrah taji dadin ganinta, hirar schl suka fara kadan kafin nan ta fara bata labarin birthday din and all the fun.. Abun ya bata mamaki dataji ance fahad baije wajen birthday din ba... Shashantar da hirar yasrah tay suka cigaba da kawo tadin karatunsu dake gaba wanda hakan ne yasaka maryam tay saurin cewa zata wuce gida dan tagama lura da cewa yasrah ba yar son wann harkan holewar bace ita kanta tana yawan jinjina ma irin kasaitarta. Duk yadda yasrah taki ta rakata amma haka tafi fir tace mata lallai saidai tabita ta waje kodan tay xcising kafafunta. doguwar Riga da wando ne na turkish material marar nauyi ajikin yasrah sai tay rolling da veil dinsa sun fito kenan suka ci karo da Adiaha tana zaune har tagama cancarewa da Ado.. Yasrah ta kalleta tace "Anty bazan raka kawata zata tafi. Da fara'a Adiaha tace mata no problems, sann tace ma maryam din sun gode da ziyara. Daga nan suka fice ta bisu da kallo.. Har kusan bakin titi Maryam ta dingajan ta sunata hirarsu na shirme har aka fara kirar sallahn magrib basu dena surutu ba. Adiaha na zaune a falonta taji an danna door bell har wani firgita tay tsabar zumudin tarban mijinta dake dawainiya da ita, Wani lumshe ido tay snn ta miƙe agugurje ta isa baqin kofar da tunanin cewa Ahmed dinta ne ya dawo dan yace mata suna hanya tun dazu wanda tasan inhar jirgi zasubi baifi suyi awa guda ba but har yanzu da hakurinta yafara gazawa. Da zumudinta ta isa bakin kofar tanamai sauke wasu kayatacun murmushi tana budewa suka haɗe ido da wani mutum nadaban wanda atake murmushin fuskarta ya dauke cak.... [7/12, 7:55 PM] SURAYYAHMS: Tsayuwar cak Adiaha tay a bakin kofar batare da ta motsa ko tace wani abu ba ganin bata taɓa ganin wann halittar arayuwarta ba,kyakkwa ne dogo fari mai kyan jiki na bugawa jarida daga ganinsa tasan dan gidan masu shine sabida yadda hutu ya gama ratsashi ta ko ta ina. murmushin sa mai matukar sanyi tare da tafiyarwa yake sakar mata yay mata sallama, cikin sanyin muryansa mai tafe da aji, ta amsa cikin gyara tsayuwarta daga bakin door din snn tace"How can i help u pls"? Muryansa mai sanyi ya miƙa hannu yana sosa gefen kunnensa kadan snn cewa My name is fahad,..kallon shi take still yace "fahad shagari. pls Nan ne gidan su yasrah hussain?Adiaha tay smirks tare da maida masa gentle gesture din snn tace masa yes!! "Daga ina? .. Yace daga schll.. Wayarsa mai tsada idonta yafada kai ayayin da ya rike yanamai cewa nakirata bata daukar wayanta kuma da akwai muhimmnin sakon danake son na bata hannu da hannu. Adiaha tace ohhh.. Cikin mind dinta already tafara concluding cewa hala saurayin yasrahn ne na schl, which makes her curious cos daman tana son hakan ya kasance ace yasraha tana da saurayi dan finally tasan cewa mijinta is saved. Tace mishi Toh shigo ciki mana. Fahad yana murmushi yace noo thanks basai na shiga ciki ba,yamma yay already intana nan ace mata ta fito pls ina son naganta. Cikin katse shi tace no pblm, pls ka shigo ciki kawai mana are u not her friend?wai baka san bata da lafiya ba ko? Yace "nasani." But dis is very important shiyasa nake son ta karba da hannunta,if not bcos she is not picking my calls i wont be here ma, yana maganan da wani file a hannunsa. Tace to shikenan anma zanso ka shigo din kawai sai inyaso kaganta aciki, with the way she is insisting sai ya amsa mata da toh dan baisan meyasa ta dage sai ya shigo cikin ba. Tana tafe yana binta a baya, kallo daya yay ma falon duka snn ya dauke idonsa. Cike da rawan kai taja shi har bakin kofar dakin yasrahn tana murmushi Tace mishi. "I am her aunt. Ya tsaya anan yace "nice!!So where is she? Kofar ta nuna mishi nan Mamaki ya fara rufeshi Sounding normal Tace Ka shiga ciki zaka ganta aciki. Atake Fahad yace nooo maam, im sorry i can't. Tace oh why not meyasa arent u her speacial friend? Yace i am but..did she Allow ppl into her room? Bare ma koma yaya ne ni bazan shiga ciki ba, aikan ya miƙa mata acikin envolepe yace ga aikan kawai ki miƙa mata ni zan koma daga nan tunda ke aunt dinta ne.. Yana mika mata ta basar tare da cewa No way..ai nice nace maka ka shiga ko?Just take it to her urself pls, zaiy maganq cikin katse sa tace cmon this is my house inda akwai wani matsala da zan gaya maka. Abundai bai kwanta ma Fahad aransa ba amma haka tay ta insisting wai saidai ya shiga ciki. Karshe dai da kyar ya amince snn ta bude masa kofar ya shiga ya zauna akan couch yay shiru ganin babu kowa nan tace masa ya jirata tana zuwa in a short while. Fitar ta keda wuya yafara duba agogonsa da yanayin matsuwa akan fuskansa cos he is not comfortable being in yasrah's bedroom dan duk iskancin shi haka kawai yaji abun bai kwanta masa ba. Can Dayaji abun bai masa ba kawai yay deciding ya fito ya fice abunshi, ya miƙe tsaye kenan zai fice sai ga kofar ya budu ahankli yasran ne ta shigo suna hade ido ta tsorata taja da baya mamakin ganin fahad a tsakar dakinta ya daskarar da ita tay ta kallonsa batace mishi uffan ba. Kai tsaye ya karaso ta wajenta kafin ya budi baki yay mata magana cikin katse shi da mmki a muryanta tace "fahad? And How comes ure in my room who let u in? A rude tay maganan ganin yanzun nan ta wuce Adiaha a falo har suka yi magana amma bata gaya mata komi game da hakan ba. Ajiyar zuciya ya sauke cikin yanayin fargaba snn yace "i met ur aunt..cike da mamaki tace my aunt? Yace yes and... just forget it.!!! anywys, na kiraki baki dagawa kuma its urgent shiyasa nazo har gidanku... Adan rude yasrah tace snn Aunt din nawa ce tace maka ka shigo har nan cikin dakina? Wtf!!! Yace yeah yeah and she is the one dat insisted not me,..sai bai karasa gayan sauran labarin ba kawai yace Anyways aikan ki kawai na kawo miki, im in a hurry, pls make sure u go trou it dats inhar kina son kiyi passing wnn course din with top grades kmr yadda kike cewa. Yana fada ya mika mata envelope din wanda text book ne aciki da wasu refernce na law daya dauko daga libry na babban court a Abuja. Ta fannin Adiaha kuwa kafin nan data tura fahad cikin dakin yasrah dawo wa tay falonta ta zauna tanamai cigaba da jiran mijinta hnklinta kwance, anan tana zama baifi da minti 5 ba sai ga nan Yasrahn ta shigo. Normally ta tarbeta tace sister har kin raka kawarkin kenan? Yasrah tace mata eh anty Daga nan room dinta ta wuce direct Adiaha tanata kallonta harta wuce room dintan bata ce mata komi gameda zuwan fahad ba. Tasan yanzu Ahmed zai iya shigowa so Aranta so kawai take taga tay igniting wani magana na saurayi akan yasrah dan ta gama gane pure intention din Ahmed akan yarinyar sabida yadda taga yake yawan over reacting akanta musmmn ma a makarnta Kwana biyun da yay tafiya ibadan sosai ta zo ta fahimce cewa kamr yasrahn sosai tafi ta muhimmaci agaresa. Tasan inyazo yaga Fahad is eida yay fushi yay ma yasrah fada agabanta ko kuma yay mata bayanin alakarsu acikin sauki kowa ya gane matsayin sa agidan dan haryau ji take ajikinta kamr yasrah tana samun kulawa da hanklin Ahmd fiye da ita. Daga dakin kuwa Hannu tasa Ta karba aikan yanayinta wani irin snn tace mishi thanks. Nan Tafara budewa ta ciro text book din tare da refernce din tana dan dubawa agaggauce daga tsayen. Har zai wuce ya nufi bakin kofa a cikin tsare sa tace "emmm fahad, juyowa yay tace since ure already here so gobe bazan zo schl ba sai jibi da safe danake da exams yakenan za'ayi na koya wayann abunbuwan duka? Matsowa kusa da ita yay yace 'u can do it alone, i trust u.. kawai kifara bi dakanki kamr yadda kika saba, in kika tike then my line is alwys free for u babe. karamin murmushi tay tace thanks..altho not ur babe. Yana murmushi yce one day you will be. Tace naaa. Babe kuma sai kace wata yar kaza?. Ohhh Does ur mumy call u babe? Dariya sukayi atare mai dan karfi Wanda ya sakata shakewa tafara har da tari mai dan kaara wanda yay daidai da shigowar Ahmed cikin gidan a mugun gajiye dan daga shi sai wayarsa ne daya riko ahannu dan ko kayanshi dake booth ma bai iya daukawa ba. Lkcin Adiaha tana kkrin idar da sallahn magrib acikin sautin dariyar sun ta shako sallamarsa tay saurin sallamewa snn ta fito ta same shi yana tsaye a tsakiyar falon kamr wani soja cikinshi sanye da kanann kaya. Har tazo ta rungumesa tana masa sannu da dawowa baice mata komi ba jin tarin daya biyo bayan dariyar da yake fita daga dakin yasrah. Cirota yay ajikinshi fuskan sa ba asake ba yace "Where is she???.. Tay kamr bata san meya ke nufi ba tace uhmm who? Ganin ya daure fuska sosai yasaka tace sister wai? Nan tace mishi tana room dinta. Kai tsaye Yace ita da waye ne? Kallon kofar tay kirjinta na bugawa dan batasan meyasa tayi creating wann cakwakiyar ba. Tace "Ohhh I think is her boyfriend from schl. Yace what? Kikace me. Murya kasa kasa Tace A boy came here yace daga schl dinsu ne shine har ya shiga ciki.. Bata karasa maganan ba ya daka mata tsaya ke dallah chan kimin shiru shashasha sai kikabar wani namijin agidana.. ATake taga jikinshi ya fara kyarma cikin zafin rai yace waye ne kumq meya kawo sa? uban wa yace masa ya shiga cikin gida na. Shiru tay bata amsa shi ba rai abace ya nufi ta kofar dakin tafara binshi abaya kirjinta na bugawa sa sauri da sauri Daga dakin kuwa Sauri fahad yay yaje ya bude mini fridge daya gani a room din ya dauko bootle water ya kawo mata lkcin hardata karba sai ta mika masa aikan ta koma bakin gadonta ta zauna Jin tarin duk yaki tsayawa Har saida ya aje aikan agefe snn ya bude mata goran ruwan yafara tayata kaiwa bakinta. Kurba daya tay kafin nan taji an waccakalar da goran ruwan izuwa akasa ayanayin da ya mugun razanata ta mike tsaye jikinta na rawa rawa. Hade ido sukayi da Ahmed taga idanunshi duk sunyi wani irin jaaa duk ya birkice da fushi uwa matarsa ya kama a daki tare da wani kato. Wani Tsawa ya daka mata tare da fincikota gefenshi cikin tsananin bacin rai da hargagi tsoro mai tsanani taji ya hautsina mata ciki jikin ta yafara rawa, atsawa ce yace "What did u think ure doing yasrah?? Uban wa yasa ki kawo min namiji har cikin gidana? Kafin ta amsa shi ya hatsala cikin wani dakan tsawa yace Dan baki da hanklinki har cikin dakin kwananki zaki kawo namiji?Are u insane, are u mad? Kuka ta fashe da shi jin ihun da ya karashe da shi da irin zargin dayake son ya laka mata. Fahad dake tsaye agefe shikansa sai bari yake yanata jira yaga waiko Adiaha za ta budi baki tay ma mijinta bayani amma sai yaga tayi shiru Yasrah tafara ja da baya baya acikin yanayin tsorata da kyar take tattara numfashinta tana kkrin masa bayani amma ina duk kishi ya rufe masa idonsa. Girgiza kanta take cikin yanayin tsananin tsoro murynta ararrabe tace yaa Ahmed ka tsaya kaji.. yace shut ur mouth! snn ya juya kan fahad din azafafe Yana kallonsa, a tsawace yace,"And u re still here dan ubanka? What are u doing in my house, and in her room answer me ko na karya ka anan wajen wawa kawai munafuki i knw kai dan iska ne dama. Ran fahad a bace muryansa harna rawa yace excuse me i dont owe u any xplanations. Nazo na bata sako kuma tafiya zanyi yanzu. Wani tasss yakai masa marii akan fuskansa yana kkrin shake masa wuyarsa Yasrah ta karaso wajensu da gudu tasha gabansa tare da shigewa tsakaninsu.. Hawayen takaice ne suka diro kan fuskanta lkci guda tace "Yaa Ahemd stop it! Meye haka dan Allah, pls stop this!! ka tsaya mana ayi maka bayani, see Is not even his fault daya shigo gidan nan okay?.. Cikin katseta azafafe dan aganinsa kareshi kawao takeyi yace ohhhh i shud slap u too,cos inba laifinsa bane is your fault then?.kece kika kawoshi har cikin room dinki sabida baki da tarbiya baki da kunya marar hankli kawai.. Batace komi ba ta sunkayr da kanta tana kuka ahankli jikinta yana rawa sosai. Ran fahad a mugun bace hawayensa harya fara sauka yay saurin gogewa yace "enough!! And Mind ur tongue karka kara zarginta da ta kawo namiji daki Dan Babu wani abu na laifi daya faru anan..yasrah bata san komi ba, ai duk da sanin wancan matar na shigo gidan nan. Nan fahad Ya juya kan Adiaha kmr xaiy kuka yace maam pls why dont u explain to him..saida nace miki bazan shigo ciki ba but kika ce saina shiga why are u quiet now., Ki gaya masa abunda ya faru mana, kinaji yana ce mata marar tarbiya marar hankli..why dont u wanna tell him the truth now?..da mugun bacin rai Fahad ya karashe maganan wanda yasaka Ahmed din ya fixgosa gefe cikin bude masa ido tare da kai masa naushi a baki. Can baya Adiaha ta matsa tanakan kallonsu. How dare u shout at my wife kazo har cikin gida na kana ma matana ihu kai waye??? Yadda yasrah take kuka sosai alkcin shine kawai ya karyawa FAHAD din zuciyarsa sosai jikinshi yay sanyi sai bai iya maida ma Ahmed din wani martani ba, ɓari dukansu sukeyi tsabar bacin rai, Ahmed na kallon yasrah da idanunsa dake cike da wutar kishinta, fahad kuwa yanata duban Adiaha da wani iri ido aransa yana mugun mamakinta ayanayinsa. She made him look like a lier sai tay kamr bata san shi bama. Kada kansa yay snn ya Juya kawai ya yabar musu dakin ransa a mugun bace. Yana ficewa yasrah ta fixge jikinta zata bishi waje da sauri fahad ya bar gidan. Tana juyawa zata bi bayansa Ahmed ya finciko arms dinta da wani irin karfin da saida hannunta yay kara kasss. Ihu mai tsananin kara ta sake musu awajen snn ta birkice ta tafada kasa tafara birgima kamar mai aljanu saida dukansu suka rasa nayi duk suka birkice. Wayyo Allah na hannu na hannu na.. hakan kawai take ta fada acikin kukan borin datakeyi... Lokci guda Ahmed yaji ya dawo hayyacinshi ita kanta Adiahan saida taji dama batay hakan ba. Lokci guda taga yay sanyi ya koma kan yasrah da sai kwala masa ihu take cikin biirgima mai mugun daga hankl,ihu take musu tace sam sam ya karya mata hannu ta rike hannun dam dam lkci guda Ahmed ya dawo wani Abun tausayi, yay nan yay nan kamar wanda yaci kudin aika, duk ya rasa nitsuwarsa yana son ya kamota jikinshi ya dubata yagani gashi bai isa ya tabata ba tafara naushin shi tana zaginsa.. Bori ta dingayi kamar dagaske yana kawo hannun shi zai tabata zata kara danna ihu tabi ta haukace masa tana kai masa duka duk inda ta samu ajikinshi haka ta yayyagune shi ta ciccije shi, jikin Adiaha kuwa sai rawa yake ganin inda duk jikinshi yafara rawa yana kkrin lallashin yasrah duk dama baisan gaskiyan ba tukuna. Saida tay ta kuka ta rama zagin dayay mata cikin borin kaf snn hanklinta ya kwanta, yana miko hannu jikinta zata kai masa duka, Da kyar da wahala harta bari ya kinkimeta ahannunshi suka wuce asibitin dayake aikin cikin gaggawa yana tukin amma still hanklin sa nakanta har suka isa. Kafin nan yace mata snnu yafi sau hamsin yana kammala parking A hannu ya kinkimota tana ta shehsshkar kuka Adiahan nabinsu abaya cikin sauri sauri zuciyarta kamar zai fashe sabida radadin kishi cos all these is reminding her of her own misery dan Ahmed bai taba yanamai nuna damuwarsa akan ta har haka waidan ya bata mata rai ko ya mata fada tana kuka ba..last she can rembr he insulted her sister and her mother snn dukanta yay yabarta akasa batare da ya damu ba. Sai gashi tun a gidan ma da yasra tafara kuka tana birgima wai shine harya sauko cikin hayyacinshi yanata bare baren jiki akanta yana rarrashinta har jikinshi na rawa.. Kowa yaga wulgawarsu sai anbisu da ido anata kallonsu kamr ba ataba ganinsa ya kinkimo mace haka ajikinshi ba. Kai tsaye ya kaita wajen physiotherapist in da ake duba karayan kashi.. Yana kaita ciki nn ma yasrah tafara kuka tace ma likitan sam saidai yace masa ya fita waje ita bata son ganinsa tun da yana zarginta kuma yace mata bata da tarbiya.. She practically and emotionally blackmailed him da wann kalman lokci guda yaji yana cikin halin tsantsar nadaman abunda yay mata. Badon ransa yaso ba ya fice ya barta tare da doc din yana fita ya samu Adiaha a zaune awajen ita kadai taa kife kanta cikin yanayin tunani. Baice mata komi ba ya nemi waje ya zauna banda zagin da yasrah ta masa acikin borinta babu abunda yake dawowa masa ransa. Lumshe idonsa yay tuna har dan iska maye saida ta gaya masa acikin idanunsa. But maybe is not her fault hala dan zafin karayar ne. . Daga ciki kuwa doc yay duban duniyar nan baiga ta inda yasrah tay karaya ba, harya daga waya zai kira Ahmed ta katse shi cikin langwame murya tare da shagwaba tace masa sam bata son agaya masa komi kawai ya bata wayan ta kira mumynta.. Kuka ta dinga mishi tana harhardo masa karya har saida yaji tausayinta ya bata wayar snn yace bazai gaya ma Ahmed komi ba tukuna.. Tana amsar wayar ta dannawa hajiya khadijatu kira ta gaggaya mata abunda yafaru jin tace mata wai har ta karye a hannu yasaka hanklinta yay mugun tashi.. Daga waje Ahmed yanata ziriya cikin damuwa Abun ya ishi Adiaha tafara kkrin tuhumarsa akan meyasa yake over reacting akan case din yasrah as usual lkci guda ya maida magana ya dawo kanta,memekon ta samu amsa abakinshi sai shine ma yake neman karin bayani abakinta na gaskiyan abunda ya faru. Tsorata ta dayay da maganganun rabuwa da ita yasata tay confessing tace mishi itace ta tursasa fahad ya shiga dakin wai atunaninta ai saurayin yasrahn ne. Ahmed yafara jin kamar ya shake mata wuyarta awajen. Har office dinsa yajata dan kawai yay mata isashen masifa domin ya huce gabaki daya. Bayan ya masifetan kuwa haka ta fito tana kuka kamar ranta zai fita dan ya jima bai mata gori akan rayuwarta ba sai yau daya kirata tsohuwar karuwa..dayake cewa ta dena comparing kanta da sistersa, sabida ba irin rayuwar datayi da maza na watsewa kowacce ya mace zata yi arayuwarta ba. Adiaha tabar Asibitin kenan saiga kiran mum dinshi yasha mamaki sai yaga ko saurararsa batay ba tace mishi acikin daren take son ya kawo mata yarta da tsananin bacin rai ayanayinta tafada. Hakanan yasrah ta dinga labgwame wuya wa doc tana bashi tausayi tace mishi sam wajen yana mata zafi ya saka mata bandage har sai intaga mum dinta kafin nan ta fadi gaskiyan cewa bata karye ba. Doc kuwa Duk ya dauka post traumatic stage na home sickness take ciki sai kuwa yay mata zak zak abinda take so snn ya mikata wa Ahmed daga nan taga ya wuce dasu airport yay booking musu flight zuwa lagos ya biya komi. 9:30pm suka samu flight din abuja to lagos acikin daren, yadda yasrah take narkewa tana pretending tana kafafa da hannun zaka rantse da gaske karayan ne. Duk ya damu zuciyarsa na bugawa sosai haka suka wuce lagos batare da suncewa junansu uffan ba suka isa lokacin ana neman goma da rabi ya wuce da minti 15. Isarsu gidan hajiya khadijatu ta saka aka kai yasrah room dinta tun anan ta rufesa da fada ta inda take shiga bata nan take fita ba har kamar zata wanka masa mari akan fuskansa cikin daren. Yau tsabar damuwa ma baiyi sallahn isha'i ba sai can wajajen karfe 1 na dare kafin nan ya samu ya runtsa bacci kadan.. Ata fannin Adiaha kuwa tunda ta isa gidan sai ta ji sam ta kasa zama taci kukan harta share hawayenta amma bataji sanyi aranta ba.. Wani zuciyar na gaya mata cewa tay kuskure amma wani ce mata yakeyi batay ba dat she is just protecting her husband. Haka tay kwanan jiran ganin dawowarsu gidan har karfe biyu saura tana ziriya kishi da damuwa yasaka agaba batay bacci ba. Harsai can wajajen asubahi snn baccin ya kwasheta na dole anan kujeran falo inda take jiransu ta kishingida tahau bacci mai wani irin nauyi... Jiya tun da suka izo lagos Haka yasrah taki ta kula kowa acikin iyayen nata, kwanciya tayi ta kwashi baccinta mai ji da lafiya sai har washe gari da hajya maimunatun ta sake kiransu awaya daga katsina dake tunda ta dawo daga dubai tana can snn ta kulasu. Idon yasrah murmur a bushe cikin sanyin shagwaba ta zauna tafara gaya musu duk abunda ya faru tare da ce musu ai likitan ma yace mata bata karye ba.. Hanklinsu ya kwanta da sukaji hakan amma Hjya khadijatu duk abun saiya bata haushi sosai yadda Adiaha taso shiga tsakanin su da irin wann salon makircin sai kuma mamakin Adiahan ya fara cika mata kirji. Hjiy maimunatu kam ko ajikinta dan dama ita bata taba yarda da matayen kabilu ba. Acikin ranta she was quiet happy musmmn data lura kamr hanklin Ahmed din sosai yake kan yar uwansa yasrah and dat means komi zai iya zamo mata daidai kenan anan gaba. Hirarsu sukayi har suna dariya shikuma yanacan dakin daya kwana yanata waswasin yadda zai fara fuskantar mahafiyarsa da gaisuwar safe duba da yadda jiyan tay mummunan fushi. Hakanan dai ya daure ya fito a shirye kayansa na jiyan ne still ajikinshi yay sallama ya shigo inda ya samesu su ukunsun sunata waya yasran ta dora kanta akan cinyar mum dinsa idonta a lumshe jin hjya khdjan tana shafa gefen fuskarta ahankli suna hira. Kirjinshi na bugawa yay sallama ya karaso duk a tsarge ya tsuguna ya gaishesu, tare da tunowa da abunda Adiaha ta gaya masa ya gane cewa ba laifinsu bane duk sai gwiwansa ya sace yay sanyi. Hjy khadija fushi takey dashi still amma hjya maimunata bata ɓata ranta ba bare harta masa fada,sai ma hakuri datake basa akan yana daurewa yana bincike kafin ya yanke hukunci.. Bayan nan ta bukaci zatay magana da hjy khadijatun in private hakanan ta tashi ta fice ta barsu awajen atare.. Kallon yasrahn ya dingayi Da idanun tausayi ganin ta juya masa baya ko kallonsa yau batayi ba bare ta gaishesa wanda hakan ya dada sawa yaji hanklinsa ya mummunan tashi duk yanajin babu dadi aransa daya karya mata hannu... Dada lumshe idonta tay jin ya matso kusa daf da ita,bugawa kirjinsu yake atare duk taki ta motsa tsam ya tsaya yanata kallon kyakkwan fuskarta wanda kamar wani abu zai dauka akai mayun idanunshi masu cike da wani yanayin nadaban yana gangarowa tun daga kan karamin bakin ta har izuwa saman kirjinta inda yaji gabaki daya zuciyarsa ta tsaya cak bata bugun numfashi Hmm Sunan wani Abu wai zuciya da kwanji dan iyakan kirjinta dayake kalla ganinsu soo tender and full saida yaji tsikar jikinshi na tashi... Yafi minti goma ahakan Motsin da eye lashes dinta yakeyi yasashi sanin ba baccin takeyi ba. Ahankli ya mika hannunsa batare da ta hankara ba taji saukar hannun nashi akan forehead dinta a firgit ta bude idanunta inda taci karo da nashi shanyayun idanun da suke nan stiff akanta cikin sarkafewa yake kallonta tana kallon shi jin wani abu kamr sihiri na jansu alokci guda. Saurin dauke kanta tay ya saka hannu tate da tallabo fuskanta yace "ya jiki?..kin amsa shi tay yace "hey"..are u still in pains? bari na duba hannun mana dada hade ranta tay tana kkrin tashi ya fixgota ta fado jikinshi ya rikota tsam sabida firgita datayi.. Wani iri taji ajikinta dan ji tay kamar ta danna masa ihu cikin kiciniya tace yaa Ahmad bana so kadena Muryanta kamar na mai shirin fashewa da kuka tace i told u to stop holding me like this. Baisake tan ba yace toh in ina miki magana kina amsamin..cike da bori tace ni me zance maka? Just leave me alone i don't want to talk to u ever!! Ahankli ya saketa ganin fushin datakeyi cikin sauke ajiyan zuciya yana kallon cikin kwayar idanunta yace so kawai nake san yadda kikeji..c'mon tell me. Tay masa shiru tare da bashi baya, har zai kara jawota jikinshin tay wuf ta miƙe tsaye cikin masifaffen bori har ta mance da hannu.. ..jikinshi har na bari ya bita tsayen cike da kulawa yanamai cewa "Are u insane, ya zaki tashi haka..ko sai kin fama ciwon zaka gane kina bori. Yana fadin hakan ta tuna atake ta langwame tare da riko wajen kamr dagaske. "Is it paining u? Jiya muna sauri ban tambaye doc ba..wai meyasa bai daure miki ba? Meyace miki? Isit dat bad karyewa ne ko gurdewa. Cikin yanayin harara Tace "both..yamata wani irin kallo "bazaki fadamin ba kenan"..bakinta ta turo masa a sanyaye snn tace toh ina ruwan ka just stop worryn abt me okay? jikinshi ne yay sanyi ganin harta fara sauke masa hawaye masu sanyi.. Baya ta bashi tanakan share hawayen suna dada sauka alkcin ji yake kamr tana zuba masa ruwan zafi akan kirjinshi cos ya tsani ganin wnn hawayen nata.. Muryansa atausashe cikin saukar dakai yace Yasrah pls listen to me Da murya mai saka tausayi tace i dont want to, kata fashe da kukan tay tace Ba zargina kakeyi ba,tunani kake ni zan kawo namiji daki na wato ni yar iska ce knn ko yaya? I think u said ma bani da tarbiya bani da hankli to ina ruwanka dani aida sai kadena damuwa da Hukuncin daka yanke akaina koda yanke min hannun akayi da sai kayi murna..i don't need ur fake sympathy!! Tunda tafara maganan idanunshi a lumshe har cikin ransa yanajin bai kyauta mata ba.. he just have to bury his pride ya lallabeta. Hakan kuwa atake ya sassauta kamr bashi ba yafara mata magana atausashe yana maida mata abunda yaji aransa adede wann lokacin daya ganta tare da fahad. Yace "shima baisan meya shiga kansa ba kawai ganin yaron ne ya bata masa ransa but he don't mean what he said yasan tana da tarbiya da kamun kai. He care about her alot duk dama yana kakkauce wa baisan ya fadeshi a lokaci guda kuma kai tsaye.. sai amfani yakey Da alakarsu na yan uwantaka yana gaya mata yadda take da muhimmaci arayuwarsa Muryansa Cike da lallashi Yace "If i'm over reacting with you is bcos I dont trust dos guys amma ke na yarda dake i don't want anyone to take advantage of u..idan na bari wani abu ya sameki yasrah it will hurt me badly,it will hurt all of us sabida ke amanace agareni da agaremu duka I made a few mistakes jiya okay..pls let me help with this. Shiru tay batare da ta jiyo ba dan Har mamakinshi take sha yadda taji ya dauketa da mugun muhimmanci acikin zuciyarsa, wani bin yadda yake mata magana daban ne, tay kyam a tsaye bata juyo bama bare ta kallesa amma sosai mamkinsa ya cika mata kirji. Tana tsayen batasan me zatace masa ba jim kadan taji hannunshi yana mai kkrin lalubar nata hannun wani yar sukaji yanamai bin jikinsu atare, adan tsorace ta juyo ganinshi daf da ita ya matso kamar zasu goge juna. Tsorata taji tay da ganin irin kallon dayake aika ma ilahirin jikinta, wani abu ta dingaji yana mata yawo ajiki Acikin wani irin yanayi na mutuwar jiki ta juya zata bar wajen ya riko arm dinta abazata Wata shagwabbiyar Kara ta sake mishi wanda yajishi har tsakar kansa yay saurin saketa tare sa jawota jikinshi a dame duk ya dauka ko fama mata hannun yayi.. He was totally carried away by her emotional blackmail. Yace "I am sorry did i hurt u..baya ta ja ta rike hannun tana hawaye batace komi ba ..hanklinsa ya tashi fiye da yadda shikansa yake zato, yace lets go to the hospital sai aduba inbaiyi ba nida kaina zan gyara maki hannun sai muje gida ko? Ahnkli Tana share hawayenta cikin turo masa baki gaba tace wani gida nifa bazan bika ko ina ba ai ba kaunar ganina kukeyi a gidan ba Yace amma ai zamuje asibitin yanzu ko??? Tay shiru yana rikota yafara kkrin duba hannun ta kwala masa ihu tafara cewa ohhhhh yaaa banace maka zamuje ba nide ka sakeni karka tabamin hannuna..Bana so bana so..yaaa Ahmed Hjiya khadjt dake jin hayaniyarsun atake ta shigo cikin dakin ta samesu waje guda suna kan rikici, tsayawa tay daga nan tana kallonsu. Yace "Ke hannun kawai zan gani".. Tace Ai nace maka bana so..stop it!! Yana min zafi ni ka kyaleni. Yace "Zafin zan gani" Sai musa pain relief sai muje asibiti daga nan sai mutafi gida kin manta exams dinki na gobe ne. Shiru tay hawayenta na sauka ahannunshi yafara kkri zai cire bandage din Da karfi ta wafce hannun ta anashi taja baya ta inda taga hjya na tsaye. Da mamaki ya tsaya yana kallonta yace ya akayi kika kwace hannun ciwon haka bayan kince min karyewa kikayi.. Kanta akasa tanamai langwame murya tare da turo baki tacce "ai tun jiya ya warke kaine bakaji ba dana faɗa. Baki bude ta barsu dukan su sunata kallonta. Duk dama hjya na sane da hakan dake tagaya musu da safe but she was left amused da dramn nasu da yasran Ahmed ya kasa cewa komi cos She left him feeling suprised and embrasssed at the same time musmmn yadda ya tuna irin masifar da aka masa da kuma magiyar da yay mata yana bata hakuri yana lallabata ynzu wai dan duk yana jin guilt din ya karya mata hannu. Ficewa yay adakin after yasrah ta gama bayanin shirmenta afterall she is all fine babu abunda ya samu hannun kawai matse mata yay da karfi jiyan taji aranta bazata kyaleshi ya tashi a banza ba ga zagi ka tsinka jaka ina bazaiyu ba shima dolene ya ji babu dadi. Tsakin takaici ya dingaja aransa tuna jiya baccin shi ma rabi da rabi yy duk akanta yana cewa Dis girl is surely a drama queen yanzu akan shirme saida ta jawo na kawota har lagos acikin dare... Tsaki ya dingaja aransa ya rasa haushinta ma zaiji ne koko takaici gabaki daya ta dagula masa kan saitin kwakwalansa alokci guda yafarajii kunyar kalaman daya gaya mata aciki lallashin daya dingayi mata dazu. Tun lokcin sai bai kara sake mata fuska ba har hajiya ta sakata agaba suka fara shiryawa dan su dawo Abuja ita kuma zata wuce london for 1 month seminar da united nation amma a lagos din jirginta zai tashi Ita tafara wucewa kafin su yasrah suka wuce suma sabida ta shirya ma exams dinta na gobe. 10:30 am suka kamo hanyar Abuja daga lagos yasrah taci kwallyarta ta saka doguwar abaya peach colour mai ratsin gold dayay mata masifar kyau tun da suka fito her beauty have been drawing his attention a duk da baiso ba saiyana tsintar kansa da satar kallonta duk dama ba kulashi takeyi ba. Ata fannin Adiaha kuwa Anan falo inda ta kishigida tana jiransu ta kwana tsananin ciwon ciki mai azaba shiya farkan da ita a mugun wahale ta bude ido jim bazama ta iya daure azaban datakeji acikinta ba yasaka ta kwala ihu mai kara ta damke cikin tana ta birgima.. Jim kadan jinin dake zubowa ajikinta kamar an kunna famfo ya fara wanke kasar tiles din falon ga wani irin tsinannen azababben ciwon ciki mai taɓa kwakwala. Har Wajajen takwas saura tana birgima tana Ihun babu wanda yajita Sai can da anty nurat ta fito zata wuce shago tafara tsinkayo ihun da kadan kadan. Saida ta tsaya ta tabbata muryan Adiaha takeji kafin ta je tay shela acikin gida duk tunaninta duka ahmed yake mata Gulma ne yasaka matan gidan har da yaransu da suka gama shirin schl suka rugo wajen a guje banda kafayat dake daki tana wankan fita daga aikinta na sihiri. Jiya cikin dare ta kammala komi yaune zata fara asalin rayuwarta na saka kaya mai kyau da yin kwalliya tare da fitowa cikin jama'a. Tsabar farincikin datakeji na cikar burinta har wasu wake wake takeyi acikin gidan wankan koda ta fito tay kusan awa guda tana tsantsata kwalliya uwa wacce zataje gidan biki ta sako wata maroon colour lace bubu gown ajikinta ta watsa gwagwalai duk murnan cikar qudirinta ne shine fall yau acikin zuciyarta. Da mamaki su anty nurat da anty adizat suka same Adiaha tana rolling acikin jini tana ihun ciwon ciki... Kowace cikinsu saida ta razana ganin yadda jininta yake malala akasa kamar an yanka rago Take anty adizat taji ta karaya da mugun gudu ta koma cikin gidan cikin tashin hankli ta kira alhaj bello da sauri sukayo waje tana masa bayani da yare kafayat na ganin hakan tay wani irin kayataccen murmushi suna karasa ficewa waje ta kwashe da wata iriyar mahaukaciyar dariya mai kara.. Jikin anty nurat sai rawa yake tahau kiran mijinta duk da baqin halinsu amma sosai suka tsorata hankli tashe tafara gaya masa halin da Adiaha take ciki... Neman Ahemd yake tun bai taso ba amma dake wayarsa na flight mode sai bai shiga ba..... [7/12, 8:53 PM] SURAYYAHMS: Daga ta can gidan jimada kuwa kusan hanklin kowa ya tashi dan alokaci guda su anty nurat suka rufu akan Adiaha dake murkususu acikin jini anty adizat dake da saurin karaya tuni tafara kuka jikinta na rawa tana dora hannu aka sabida tsananin tausayin Adiaha dataji cos no woman in her right senses zatay tsammanin rai wa Adiaha bare kuma zaman cikin dake cikinta cos the blood flow da kuma azaban ciwon ciki datake sha is visbily too much. Alhaj bello sai jeka ka dawo yake yana surutu da yare, kansa yay zafi kamar ma shine mijin nata, koda aka dauko Adiaha ruwa ruwa aka sakota a mota shima kusan a rikice yake kkri dan ya binsu asibitin wani wuff Kafayat tazo ta janyeshi tana cewa bazaije ba sabida zatay baki kuma tana son ya kasance agefen ta.. dan karya bata musu lokci wajen masifa kawai ya hakura yabiye mata haka ta janye shi cikin gida su anty nurat suka kai Adiaha asibitin da Ahmed yake aiki cikin gaggawa a emergency aka amsheta aka fara bata taimakon gaggawa Kafin nan doc bankole har shima ya taho. Cikin ran kafayat sai dariya take ganin ko motsi Adiaha batayi da aka fitar da ita.. Daren Jiyan Was so perfect for her sabida Adiaha ta saukaka mata aiki datay contaminating hrt dinta da jelousy akan yasrah snn ta kwanta da damuwa,dats why babu kyau azahirance mutum yana kwantawa bacci da tsananin fushi ko damuwa aransa cos of evil jinns dinsa na jikinshi anan ne suke tashi su kasance tare dashi musmmn idan baiyi wata addua ba, ita kuwa acikin tunanin Ahmed din ta kwana harma batayi sallahn ishai da kyau ba sann batayi Adduar bacci ba daukarta kawai baccin yay. Shiyasa da kafayat da mukarrabanta suka aiko mata da final strike dinsu daga tukunyar tsafi sai yazo ya shige ta sosai ya kamata da kamu mafi muni. Rai a hannun Allah aka shigar da ita emergency Alhaj bello da brother hamzat sai neman layin Ahmed sukeyi gashi babu wanda yasan inda yaje.. Tashin hankli yasaka Alhaj bello yabi kan yan uwansa anty mojushola da anty ramato duk ya kirasu ya gaya musu Abunda ke faruwa dan shikansa bai taba ganin jini irin haka ba, shifa tsoro ma yakeji kar ace Adiaha ta mutu azo ace za'a kama danshi ace shine yaje rabata da iyayenta sunzo sun kasheta a Abuja. Damilare is a stubborn child amma yana son danshi sosai baiya son dansa ya shiga cikin wata matsala na marital problem ko ya fada hannun calabar family crosshairs yasan suna da tsafi and he cant afford to losse his son ooo, saidan in jini za'ayita zubarwa har abada.. Lokaci guda su anty mojushola suka lallaba jikinsu suka taho gidan jimada suka sameshi a falo tare da kafayat, duk maganan nan da akeyi batacewa komi sai dai tana tura baki tana kyabewa. Anty ramatou duk ta motse ta dawo kamar ba ita ba sabida ciwon dake fitowa a tsakar kanta yanzu ma is like tsoron magana sukeyi da kafayat knowing very well dat she is wicked beyond expression. Brother kazim dake can America shima lkci guda aka tada mai hankli da maganan, ya kikkira wayar mumynsu hajiy khadija ma lkcin tana cikin jirgi itama layinta bai shiga ba. Daga brother hamzat sai su anty adizat abakin ward na asbiti kowa yana jimamin halinda Adiaha take ciki kowa na tsoron kar ace musu ta mutu.. Jim kadan dayan doc ya fito yace musu ana son karin jini lucky tana da AA nan brothr hamzat ya biya aka nemo screened blood har leda hudu wanda za'a kara mata. Masu aikin gidan jimada Alhaj bello ya kira snn ya saka suka hau tsaftace falon inda jinin Adiaha yay malala akasa. Karfe sha daya ya wuce da minti kadan Ahmed ya diro Abuja tare da yasrah dake binshi abaya.. Har yanzu wayarsa akashe nata ne ya fara ringing da mamaki ta dauka sai ganin lanbar alhaj bello ajiki dan shikadaine take da lambarsa agidan sabida shirin da sukeyi. Tana daukawa tace salam alaikum Hello sir Cikin kauda tashin hanklin dake voice dinshi yay murmushin yake yace yasrah my darling how are u?... Da fara'a tace i am fine daddy. Yace dats great.."Ehrrrrm Is Damilare still with u koba shine yana kaiki schll da safe ba. Kallon Ahmed din tay ganin ya tsura mata ido snn ahankli tace yes sir he is here.. Yace Ahhh thank god bashi wayar kinji bebi, dariya tay batace komi ba ta miƙa masa yace "waye? Tace daddy ne. Karba yay batare da sakin fuska ba yana saka wayar a kunnenshi baban nashi ya canja murya izuwa na tashin hankli yana mai tarar da sautin sa na raki... _Damili si ibiti apaadi wa?_ Where the hell are you? Ahmed Yace _Mo wa ni papa ọkọ ofurufu, kini aṣiṣe?_ Ihu alhaj bello ya saki haaahhhhh Damilare _"Airpot ké?wa yara yara_ Kana tambayana meke faruwa? everything is wrong ooo, come fast _ohun gbogbo jẹ aṣiṣe ooo_ ur wife dey hospital and the whole family is der with her.. A mugun rude Ahmed yace "what?Asibiti kuma dady meya faru fa aka kaita asibiti? Hankli atashe alhaj bello yace xaka tsaya tambaya na ne bazaka zo ba sai ta mutu. Yace haaaaah mutuwa kuma?Dady what are u saying Meke faruwa ne.. i dont understand. Alhaj bello yace _o kan da ibeere beere and wa nibi_ Kirjinshi na bugawa sosai yace okay sir.. I am coming gani nan zuwa. Yana kammala amsa wayar jikinshi a sanyaye ya mika ma yasrah wayarta datake kallonsa acikin rudanin itama. Batare da ya kalleta ba agurguje jin zuciyarsa ta dau dukan uku uku haka kawai yafara jin tashin hankli yace Cmon lets go. Binshi tafarayi suka shiga comercial car aka kaisu asibitin dayake aikin direct. Kafin ya iso har labari ya iso masu brother hamzat dake cewa Adiaha is fine but the pregnacy is gone ana jiran mijinta ya zo ne ya saka hannu awanke shi gabaki daya. Jikinsu gabaki daya yay sanyi sosai duk suka kasa fadin news din gida kowa yay tsuru tsuru jim kadan saiga Ahamed din tare da yasrah sun iso wajen. Ganin yadda yanayin su yake yasakashi karajin bugun xuciya dan tun bayan wayar da sukayi da banasa gabansa yake mummunan fadi Adiaha na kwance Abokinsa Bankole ne tare da ita yanata calming dinta down yana bata hakuri sai kuka take kamr zata fitar da ranta sabida bakaramin tabuwa xuciyarta yay ba she just can't believe she lost her baby and worst of all batasan ya akayi hakan ya faru da ita ba. Acikin bacci taji ciwon ciki and she cant posbily suspect anything sabida tun dawowar kafayat gidan ta dena jin ciwo ta dena ganin zubar jini. She was devasted beyond words sai kuka take tana jimami duk tarasa inda zata saka kanta.. Yanayin da Ahmed ya taho wajen da zafin kai yasaka su anty adizat basu tunkarosa ba brother hamzat ne ya bishi cikin room din dan ba a barsu sun ganta ba dama. Tsayuwar cak Ahmed yay daga bakin kofar a daskare jin abunda Doc banky yaketa fada cikin rarrashi da alamaan basu ma ji shigowarsan ba Kuka Adiaha takeyi tana cewa i cant believe i lost my baby..pls tell me is not true..dis baby is all i have..i can't lose it. A ragwabe jikin Ahmed ya ja shi girrrrrr yay baya sai girif ya ci karo da bango kamar zai fadi kasa a daskare brother hamzat ne yay saurin taroshi lokacin duka suka juyo suna kallonshi. Runtse iso Adiaha tay dan sai yanzu tama tuno da Ahmed din tsabar yadda damuwar ita kanta yay mata yawa.. Muryan Ahmed atake ya canja ya dawo wani iri kamr zai yi musu kuka yace.."You lost the baby? Bata iya amsa shi ba A mugun rikice yace "Bankole what is going on,..Brothr hamzat what is going here . A rude kuma cikin birkicewa yake tambayr su dukansu.. Jikinsu duk yay sanyi Brothr hamzat bai iya cewa komi ba yana ta kkrin rirrikeshi dan kafafun sa bari suke sun kasa daukarsa. Bankolen ne ya karaso kusa dashi tare da dafa kafadunsa Damilare ure a man pls control urself. Ture hannunshi yay yanamai cewa pls dnt tell me to control myself just Tell me what happen meyasa kukemin shiru what happen to my baby Kuka mai tsuma Adiaha ta fashe da shi jin yadda Ahmed ya birkice gabaki daya.. Nan Ya share su jikinshi na rawa ya iso kanta muryansa a sanyaye kmr zai mata kuka yace hey what is it..why..wh..why are u crying, zucyarsa a karye sosai yace "are u sick? Why dint u tell me,what about the baby? Are u okay now, is the baby okay..meya faru ne pls i dont want to lose my child pls,talk to me tell me ure all fine yana fada wasu uncontrollable tears suka fara saukowa daga cikin idanunshi kamr ruwa. Wani sabon kuka ta fashe dashi dan ba ita kadai ba hatta su brother hamzat saida Ahmed ya fara basu tausayi kiris ya rage suma su shiga sauke masa hawaye. Ko inanshi rawa yake ya birkice gabaki daya, tun da can in ana cewa ahmed yasaka ranshi akan cikin bazaka taɓa sanin abun yay tsanani ba sai yanzu da ya shiga halin tashin hankli.. tausayin Ahmed din yasaka Adiaha ta take kuka sosai. Kukan datakeyi yasashi ya fahimce cewa abunda yake tsoron shine ya afku hucin dayakeyi maai zafi shine ya gauraye cikin dakin jikinshi na rawa kar kar Brother hamzat ya share hawayensa yazo yana kkrin rikosa salati yay snn ya juya ya rungume yayanshin tare da binne kanshi akafadunsa cikin wata sassanyar kuka mai taba zuciya.. He just have to cry bcos it pain him unbearably ji yay kamar ransa aka cire aka jefashi acikin wuta yana konewa yanajin azaban agangan jikinsa. Brother hamzat ya rungumesa sosai jikin lallashi da yarensu yake ta lallashinsa Yana ce masa ya daure karya karaya Allah zai kawo musu na rabo. Dashi da Banky duk suka hadu suna bashi hakuri kafin nan yay controling kansa yay shiru saidai har suka gama masa maganan idanunsa akasa yake bai iya dagowa sama ba. Yakamata ayi mata wankin ciki as soon as psble dama kai kawai muke jira Damilare.. Hawayensa dake zuba ya share cike da dauriya ya dago ya kalle banky yace Just go nd do wat eva is right banky i am not in the mood now. Yana fadin hakan ya fita agaggauce idanunshi yay jaaaa yana tara ruwa yadda ya wuce kamar iska duk matayen dake tsaye awajen saida suka bi bayansa da kallo. Jikin yasrah sosai ya mutu sabida tausayin da Adiahan ta bata tun labarin dataji abakinsu anty adizat har saida hawaye ya taru acikin idanunta itama. Brother hamzat ne ya biyo bayan Ahmed din zuwa office dinshi amma haka fir yake ya bude mishi kofa yana ciki sun rasa kuka yakeyi ko jimami. Hanklinshi atashe ya kira brother kazeem ya gaya masa condition din Ahmed din, Shima nan ya kikkira wayarsa bai daga ba. Har sai can da ya gama fitar da baqin cikin abun aransa snn ya hakura ya bude brother hamzat na shigowa ciki ya rufeshi da masifa da yarensu. Loosing your child Is not the end of the world Damilare. kwanan nan matarka zata iya samun wani ciki u need to compose urslef pls..dat girl too is in pain.. Bazamu iya lallashinka snn muje mu lallasheta ba..who wll comfort her inkai ma ka na behaving haka.. loosing ur first child cannot stop u from having oda children so dont give up pls eehhhhh Damilare .. Har sai bayan daya gama masa masifar snn ya dawo kuma yanata lallashin sa sabida sosai suke son kanin nasu basa son ganinshi acikin wani damuwa. Brother kazim ma ya kirasu awajen nan shima suka taru suka masa nasiha mai shiga jiki suka ta lallashinsa kafin nan tukuna ya dan samu nitsuwa da salama acikin zuciyarsa. Fadin irin tashin hankli da kukan da Adiaha tay bazai fassaru ba,banky ne ya wanke cikin ya mata a the nesscry abunda akeyi dan ta samu lafiya akan lokaci, sam taki ta kwantar da hanklinta ko yay mata alluran bacci sai yaga ta farka tana kuka dacan damuwarta cikin nata ne data rasa,amma tunda Ahmed yazo taganshi a birkice yana displaying pains dinsa in extreme melancholy shikenan hanklinta ya koma kan mijinta kuma. She started seeing herself as a bad luck to him again cos how can she lose his baby just like dat.. Lokaci guda tafara bawa kanta laifi kala kala duk matayen suka shigo ciki suna gaisheta ana bata baki amma duk hanklinta baya nan tunani take koma laifinta ne data boye masa condition dinta na bleeding.. wayasan ma shine ya jawo kuma shirunta akai shine gangancin datay ya kawo karshen zaman cikin ajikinta.. Labarin zubar cikin yana isa gidan jimada kowa ya shiga shock najin halin da ake ciki . Da yamma can aka dawo da Adiaha gidan aka ajeta a sashenta,As usual su anty mojushola da su anty ramouto a farko duka suka nuna sunji tausayinta aka mata jaje amma daga bisani sai suka fara nuna sonkai a fili musammn ma da wasu yan uwansu yarbawa suka zo gaisuwa. Kai tsaye suke cewa idan cikin farko ya zuba ajikin mace to laifin macen ne is eida her womb is too weak or she is unfortunate. Shikenan kuma gulma ya fara tashi gadan gadan sai aka fara rade rade ana tono tarihin Adiaha once again. Wasu suce ai tsinuwar iyaye nabinta shiyasa bazata yi albarka ba wasu suce dama arniyace tay yawon banza awaje shiyasa mahaifanta baida karfi. Kafin Adiaha tay kwana biyu da samun zubewar ciki har depression ya fara kamata dan komi za'ayi agabanta akeyi Snn Ahemd baiya ko zuwa ya dubata shima yana fama dakansa, sai sau daya ana washe garin dawowarsu daga asibitin ne alhaj bello ya tarasu yay musu nasiha yace musu su amshe qaddara tun bayan nan baiya ma kwana agidan cos he is obviously devastated. Wanda hakan ne ya bawa matar gidan filin caccakarta yadda suka ga dama banda hjiya khadija da sister zainab babu mai gaya mata magana cikin dadi batare da ya sako gori ko tuhuma ba, but all the yoruba women dake shigowa wll make her feel bad directly or indirectly ko acikin habaici ko a raha amma baqar magana kam tana shansa. Ahaka har akayi kwana biyar Adiaha tana waje daya babu wani kulawa ta musammn datake samu daga wajen kowa. Ta shiga damuwa Ta kikkira kakarta amma layinsu kaf acan yolan baya tafiya and ders is no one she knws na kusa da ita dat can help her in dis tryng time. Yasrah ta gama lura da su anty nurat sam basu daga mata komi sai yawan shigowa suna damunta da gulma. deciding tay kawai akan zatana taimakawa Adiaha even if she doesnt like her duk da tana exam amma sosai conditon din Adiaha yake damun zuciyarta tanajin tausayinta fiye da misali Kwana biyu da Ahmed baiya dawowa gida dakanta take zuwa schl haka ta daure tabawa Fahad hakuri akan abunda Ahmed ya masa ranan. Yanzu shine yake mata bayanin wasu abubuwan da bata samun daman karanta su da kyau agidan sabida yanayin da ake ciki. Ko ta dawo zatay karatun Da dare daga ta fito haka zatazo ta same Adiaha ita kadai tana kkrin tattara kayan jinin da aka tara mata agefe zata kai engine ta wanke dakanta ga jikinta babu karfi ko kadan. Hakanan za ta amshe kayan duk da tanaki amma takan amsa na dole taje ta wanke mata ta shanyasu snn ta mata tea mai dumi ta kawo mata tanasha tana hawaye. ...most of the time in yan gulma da yan cika waje sunzo sun tafi saidai yasrah ne zatana kulawa da ita sosai duk dama ba magana mai yawa ke wulgawa atsakaninsu ba She will make sure she make her food to eats kafin taje exams haka ma take hakura da karatu a schl ta dawo dan tana kulawa da ita da rana inba kowa. Satin su guda ahaka lkcin family ya cika da rade raden abunda ya faru anata gulman Adiaha, yasrah become her only helper and life saver at time of need ta dawo tana jin kunyar yarinyar sosai,vmfor one good week itace take dawainiya da ita, ci da sha wanki, har ruwan zafin wanka tana haɗa mata haka zata ta gyara mata room dinta tay mata wankin kayan jinin cos she still bleeds and shes weak sumtimes jinin har yay stainiing mata kayanta bata sani ba. her freinds jasmine da maryam suke taimaka mata da tips na yadda ake yin wasu abubuwan abinci wani abun kuma abakin hajya take kkrin samowa tunda bata san abincin da masu jego suke bukata sosai ba. She do try her best wajen mata wanda zaina kara mata jini tare da saka mata kuzari sauran matan kuwa banda tsinannen gulma da munafurci babu abunda suka iya. Tun ranan farko da suka yi mata jaje na tausayawa daga nan kowa yaja jikinshi da ita basu kara kashe jikinsu akanta ba. Kafayat ko da sau daya batazo ta leka ba saidai itace kan gaba wajen kai zancen waje she wll tell evry woman that Adiaha ce ta jawo cikin ya zube cos of her abortion history kadan daga cikin masu hankli ne suke zaginta itama sai suce mata itama ai tanada abortion history din meyasa haryau bata haihu da alhaj jimada ba. Inkaga kafayat ta hakura da baza gulman Adiaha a gari to ta samu masu tsayar mata da maganan banza ne. Inbanda Hajiya khadija babu wanda yay tunanin taimakawa domin a kula da jikin Adiaha, tana daga can london bata da lkcin kanta but she have to pressurise sister zainab dake nan oyo akan ta nema mata matan nupawa masu wankan jego sabida kar a bar jikin adiahan haka ya lalace sosai dik dama anci sati yanzu Da kyar sister zainab ta samo wata aka hada hajiya dasu, dakanta ta biyasu kudi tace ayi ma Adiaha wanka na akalla 2 weeks cos of her body.. Batama gaya mata ba saida matayen su biyu sukazo. Adiaha ta dinga ma wa mother inlaw dinta godiya hartana hawaye, Dayan matan tana kwana agidan tana kulawa harda abincin da adiahan zata naci daya kuma tana zuwa ne sai ta tafi idan yamma yay. Sai da sukazo suna tayawa snn yasrah ta dan samu sassauci tafara concrntrating akan exams dinta da kyau. With the influence of fahad take samun wasu alfarman dan haka ta dan fara sakewa da shi a matsayin aboki besides shikadai yasan wasu problem din familyn ta by now kuma ta yadda dashi ne sabida yadda yake nuna mata fahimta tare da nuna kishinsa akan abunda zai cutar da ita da son yaga tacigaba aharkan karatu. Wani lokaci hartakan amince masa yakaita gida dake Ahmed baya zagowa yanzu. Bayan kamar sati uku da faruwar hakan maganan Adiaha abakin mutane ya fara lafawa sanadiyar kulawar data dan samu wajen matayen da suke mata wanka har jikinta ya dan samu karfi da kuzari duk dama matan sunata complain akan lattin da akayi wajen bata kulawa, abunka da babu ruwansu aciki saidai su bata shawara akan next time karta bari hakan ya ja lokci, nan dai sukayi abunda sukaga zasu iya aka basu kudinsu suka tafi sun babbata shawara sosai. Yasrah ce harta basu kyautan turamen zannuwa da sabulan wanka da turaren wuta sunata godiya. Bayan nan ne Ahmed ya fara dawowa gidan sama sama yana dan dubasu amma haryau bai samu lokacin comforting din Adiaha ba sabida maganganun yan uwansa na son kai duk ya cika masa kwakwalr sa musmmn da suke saurin cewa laifin Adiaha ne cos she is the one with the default not him. Gani yake kamar shi aka cuta ya debo makansa jarabar aurenta and all his brothr knew dat Adiaha was once a public property.. Shidai baiya nuna mata baqin hali ko rashin tausayi amma waiya zauna yajata ajiki yana lallaminta gani yake har Abada bazai iya ba. And dats what she need exctly at the moment, but it seem so imposblle to get it from him, yanzu ma ya koma zama a dakinsa full time ne baya ma lekata sai in zai fita. Izuwa yanzu kusan Kowa yay mata jaje amma banda kafayat buraimo saidai Ahmed yana dawowa zaman gidan shikenan kafayat ma tafara shigowa bangaren Adiaha sai taci kwalliya tazo tana rabgwada wai tazo masa jaje.. Tun da ya rasa babyn ya dawo baiya son yana yawan sake fuskansa dq kowa shikansa mamaki yasha jin wai washi kawai kafayat tayiwa jaje.. Kwana biyu sosai rayuwa yay humblingg din zuciyar Adiaha musmmn ma akan yadda take daukar Yasrah .. Yasrah ce kadai ke kulawa da ita bayan tafiyar wann mutanen da hjya ta gayyato dan su mata wankan ruwan zafi. She lost a baby of 4 months amma condition dinta na zubar jinin yay worsening kamr wanda haihuwar ma tayi har Saida aka gama mata wankan kafin nan jinin ya dauke mata gabaki daya She bagan to like yasrah naturally, msmmn inta tuna bautar da mata a satin farko wani bin har kunyar hade ido da ita takeji gabaki daya ita kuwa haryau bata fasa zuwa tana tayata wasu abubuwan ba duk dama taga wankan da aka matan yasata ta warware sosai tafara dawowa hayyacin ta sosai. Yasrah sam Bata shiga harkan Ahmed sosai tun bayan data masa jaje harkan gabanta kawai takeyi dake she is an independant minded person tana da wayewa ajikinta sosai snn kuma batajin nauyin yin dawainiya dakanta The following week ana basu hutu washe gari ta shirya zuwa katsina wajen hajiya maimuna kafin nan hajiya kahdijat ta dawo daga london. Babban leather tote bag dinta kawai ta dauka ta saka few things dinta aciki sassafe tazo tay ma Adiaha sallama tace mata ta gama exms a schl zataje katsina hutu. Sai a sann Adiaha ta iya budan baki ta mata godiya akan taimaka mata datayi, yasrah tay murmushi batace mata komi ba. Adiaha Batama san Tareda Ahmed zasu wuce ba har saida ta rakota bakin kofa abun ya dame yasra aranta yadda Ahmed yakeshan ma matarsa kamshi despite irin emotional trauma datake ciki itama. Altho shima taga ya saka abun aranshi dan rasa babynsa dayayi sosai ya wargaza masa mood dinsa. 9:am suka bar Abuja zuwa katsina nan Adiaha ta yanke hukunci aranta na cewa zata farfado kawai da duk wani vibes din aurenta kafin nan Ahmed ya dawo cos she needs him by her side now more than eva. Acikin plans dinta nafarko shine want to have another baby for him as soon as posible dan haryau tana kallon kanta a matsayin mai laifi dataki gaya masa matsalan bleeding datake samu wnda a tunaninta hala shine ya jawo sukayi asarar cikin. Da can abun yay ta damunta tana son ta gaya masa amma tsoro takeji tunda nurse din can datazo mata jaje ta mata fada akan cewa karta fada masa yanzu if not ko shi baiga laifinta ba familynsa zasu gani kuma bazasu taba yafe mata ba. She dont want to have dis kind of problems with him or family shiyasa ta binne maganan aranta tafara neman wani mafita na daban.. [7/14, 8:44 PM] SURAYYAHMS: Tun bayan da su Ahmed suka wuce can katsina Adiaha bata samu wani sukuni aranta ba saidai wann karon ba zargi da kishin kasancewarsu atare takeyi ba, tunanin yadda zata dawo da rayuwar aurenta daidai shine ya soma cika mata kwakwala duk kanta ya cirke tarasa inda zata fara kamawa.. Tana bukatar wanda zai bata shawara amma bata da kawaye ko yan uwa gashi har kunyar nurse din nan takeji cos she alwys call her up with problems.. Haka ta zauna tana ta tunanin dan iya abunda mind dinta ya shirya take tsarawa, bayan kwana daya dataga Ahmed bai dawo Abuja ba sai ta fara neman lambar kakanta again, tun safe take gwadawa amma bata tashi cin sa'ar samun ta ba sai can da dare. Adiaha was able to pour out her heart, Tsohuwar sosai tasha mamaki da kuma tausayin halin da Adiaha ta shiga ciki duk dama batason fadin aibun Ahmed, no matter what inta kawo complain sai ta boye laifinshi ita ta bayyana nata a fili dan batason a kushe shi. Sai ta gayama grand ma dinta cewa aikomi ma laifinta ne itace ta boye masa gaskiyar lamarin zubar jininta and dats why she is feeling guilty akan zubewar cikin. Hakuri kakan nata ta dinga bata tana ta lallashinta,tace mata ita da mijinta sunje cotonou suna zama ne acikin wani kauye shiyasa ma bazata samu daman zuwa nan kusa ba amma sosai ta bata shawarwari masu kyau game da wasu plans dinta na spicing aurenta da Ahmed koda ma zata kara samun wani cikin. Abu dayane mai muhimmaci da Adiaha bata dauka acikin shawarwarin kakan nata ba,duk wajajen data ce mata ta kula da auren nata ta daukesu amma datace mata ta kula da nata rayuwar sai abun bai je mata har ranta ba. Gani take ayanzu bata da lokacin da zata kula da rayuwarta ko business dinta ko wani family rivalry all she need to do is to please Ahmed ta masa duk abunda yake so,ta sakaltashi ta bashi dukkan lokcinta duka da soyayyarta dan Su samu wani cikin agaggauce. More than ever ta shirya tsaf wajen son taga ta cimma burinta na wann karon.. Washe gari Atake tafara aiwata hakan duk ta saka aka kara gyara mata gidan ta yay fesss fess, taje kasuwa ta siyo kayan abinci musmmn ma masu armashi tay toping akan wanda suke dashi, snn da yamma taje spa aka gyara mata jikinta da gashinta shima tay fes da ita. Dake tana da yaran shago kiransu tay daddaya ta gaya musu cewa zatana aiki daga gida so duk wani report na sales ana tura mata ta compurta tana gani.. Tundaga wann ranar Adiaha ta kudurta aranta cewa zata saka dukkan karfinta akan ganin ta cimma burinta na farfadowa da jin dadin dake ciki rayuwar aurenta.. Ata can katsina kuwa Tun Ahmed baiyi tsammanin zai yi kwana biyu acan ba sai gashi har yana neman cika kwana bakwai currr. Hajiya maimunatu ce ta tsaresa ganin ya sauya gabaki daya mood dinsa ya sauya kamar ba Ahmed din data sani ba wanda hakan ne yasata tay engaging dinshi a wasu abubuwa na hidiman bikin danta sadik dan ya sake jikinshi... Shikansa ya zaunan ne sabida wajensun yafiye masa kwanciyar hankli musmmn ma ayanzu da yakejin yafara gajiya da gulmace gulmacen da akeyi akan past din matarsa Adiaha, saidai deep within his heart baiya son ya nuna ma Matarsa Adiaha wani baqin hali dik tsananin rashin Adalcinsa har acikin ransa yasan tafishi shiga wani hali ayanzu. Besides we all make mistakes babu kuma wanda zai iya cewa bayi da dark past a rayuwarsa he just cant hunt her bcos of that... Saidai shi mummunan baki da gutsiri tsumi tamkar guba ne wa ilahirin gangan jiki wanda da an fara fadarsa take yake neman hanyarsa izuwa gurbata cikin zuciya da kuma fasalin tunanin duk wani mai tunani. Duk da yadda family da masu jaje suketa rade raden maganganu akan zubda cikin laifin matarsa ce he still feel its unfair ya daura blame din akanta kai tsaye even though its hurting him badly dan dukkan abubuwan da ake gaya masa akanta aciikin habaici bakaramin cakkin shi a zuciyrsa yakeyi ba. Sumtimes he felt really suffocated da ya yadda harya je ya auro yarinyar datagama watsar da kanta awaje snn duk wani sadaukarwan data mishi gani yake kamar daureshi kawai tay da jijiyar wuyarsa sabida ta kasance matarsa dan aganinsa ai tasani sarai basonta yakeyi aransa ba tun asali. Zamansa na kwana biyu a katsina kkri yakeyi wajen korar da dukkan wani muguwar tunanin da aka cusa aranshi akan matarsa na kwana biyun nan, yasan in har baiyi watsi da hakan ba zai muzanta mata fiye da misali kuma zuciyarsa ta riga ta bashi cewa kamr yin hakan ba daidai bane it doesnt matter ko laifinta ne ko ba laifinta ba..shikansa baisan mai zaiyi anan gaba ba amma dai koma yayane bayi da niyyar amfani da situation din nan domin zuxgunawa rayuwar Adiaha. Da kyar ya saki ranshi ya hau kan abubuwan da hjya maimunatu take dorashi akai saidai duk idanunta nakan alakarsa ne da yasrah duk dama bata nuna musu alaman komi. Bayan sati guda da hanklinsa ya kwanta da zai dawo ta bi ta hadosa da wani unxpected gift na babban contract na health da zaizo yay shi conveniently a Abuja. Duk da yanayin da yake ciki amma saida hakan ya faranta masa ransa bana kadan ba cos if not for the money zai samu abunda zaina dauke masa hanklinsa kwana biyu. Shirye shiryen bikin sadik din ma duk a abujan akeyi dake anan za'ayi hidiman ayi komi bayan nan kuma zasuje dubai ne honey moon da matarsa auren za'ayi shi na musammn domin bunkasa alakar politic da kuma na business tsakanin hjiya maimunatu da iyayen matar da danta sadik din zai auro. Fannin Adiaha ma duk ta fara rage komi na takaici aranta cos she was busy tana shirya abubuwan daya kamata tay anan gaba. Her main focus is her marriage and her husband ko lura da yadda mutanen gidan suka ja jiki sosai da ita bata samun lokacin yi yanzu.. Burin Kafayat ya cika amma haryau ba dadin komi takeji aranta ba. Kowani lokaci tana cikin jimami da azaban radadin tuna cewa ta rasa masoyinta Ahmed na har abada, sumtimes abun kamar hauka yake tasowa mata aranta har wata rana tana jin kamar ta kashe kanta koko tay venting anger inta akan kowa. Duk wahalar da Adiaha tasha din nan bai wani kwantar mata da hanklinta ba haryanzu She wants more tana son taga kowama ya rasa Ahmed tun da har ita bata sameshi a duniyarta ba. Hakanan rayuwar yafara kasance musu ta kowani fanni, ayayin da mutanen katsina suke kan shirya zuwan bikin sadik anan Abuja kuwa canzawar da Adiaha tay sosai ya bawa kowa mamaki dan kuwa da zuciyarta ta dawo tana bautawa soyayyar mijinta. She is doing evrything humanly psble kamr su kwalliya, girki, kulawa da shi, masa biyayya wanda tamkar ma bauta masa kawai takeyi agidan. Tun yana babbasar da ita har yazo yafara sake jikinshi yana kwasar gara duk dama dandanon nata bakamar nadacan ba. Haka Zata tarairayeshi tay masa abinci mai kyau ta bashi a baki ya ci snn yay mulki iya son ransa acikin gidan bata cewa komi. Tsabar yadda tay focusing akan aurenta hatta Business dinta saida ya fara baya baya. Gashi ayan kwanakin nan yana balain samun kudi sabida contrct din da hajiya maimuna ta bashi na health amma baiya son bata sosai yanzu bakamar dacan ba. He actually don't care how she does things shidai gani yakeyi tana masa,sex,kayan sawarsa, abincinsa, ta dawo har da su wanke masa mota duk tanayi waidan ta gyara aure. Matan gidan sunyi gulmanta har sun gaji amma Adiaha bataji bata gani.. No man will ever value a woman thats not worthy of valueing herself atleast banda maza masu jida kansu ire iren Ahmed jimada. Ba mazan zamani ba karankaf din maza suna son mace wadda take rike kimarta, mai kirsa da kwarwasa mace mai aji mai girma mai kuma dattako da kuma sanyi hali uwa uba mace mai biyayya ba mace mai bauta musu ba.. Some women mistake the act of biyayya da bautawa da namiji shiyasa suke yawan kukan cewa mazan da suke mutuwar so sune suke zaluntar su. Amma azahiri kuma ai tamkat misali ne na zinarin da ka tsince shi a kofar dakinka ka tsuguna ka deba shi kana murna, da wanda kuma kaje cikin dokar jeji kayi faɗa da ruwa da rana da iska da zakuna da maxizai snn ahakama kayi tonoshi a cikin kasa kafin ka samu Bambamci tsakanin wayann zinarin dole ne ya bambamta a zuciyar maishi sabida azahiri abunda da adam ya samesa a wahale yafi darajasa fiye da wanda yake samunsa acikin sauki. Mace zata iya yin biyayya ma namiji agidan aurenta yi nayi bari na bari amma badai ta bauta masa har ya kasance bata da ra'ayin kanta ko bata da tacewa a karkashinsa ba, misalin bauta shine keta haddin kai akan abunda ko sharia ma bata zamar dashi wajibi akanki ba. Kyautatawa shikansa in baka iyayinshi ayadda ya dace ba yakan iya kawo rashin sanin darajar kyautan naka koma ya girmansa yake awajen ka.. Shiyasa komi in zakayi shi a rayuwar ka, bama dan na zaman aure ba kayi shi dan daidai ba kadan ba bakuma mai yawa ba.. Zaƙewa yakan saka kayi kaurin suna a idon jama'ar dake kallon wautar ka, amma baya sakawa kayi muhimmanci a zuciyar wanda akeyi ma dan haka banga amfanin sa ga diya mace mai zaman aure ba.. Rayuwar Adiaha gabaki daya ahakan ta gina shi ta rufe idon da kunnen ta kaf bata da wani mental freedom face abunda zuciyarta yake son tayi wa Ahmed. Kowa yasan mace uwar raunice,amma wasu matan are mostly carried away by deir emotions. Babu wani tsaftacciyar soyayyabdaga Allah da zaizo maka da cutarwa. Muddin soyayyar da kake wa mijinka mai tsaftace Allah saidai ya taimaka maka wajen samun kanshi koda baka yi shige da fice wajen faranta masa ransa sosai ba. Saidai daga zarar ka jefa kanka cikin gurbatacciyar so dolene zuciya da gangan jiki da kuma kwalwaln yin tunani su raunana suna masu fitar dakai ta hanya mai azaban wahalarwa wacce bata da wani amfani. Within a short while Adiaha ta dawo back to square one she dont care what anyone will say ita dai mijinta ne kawai agabanta. Wasu masu misali har suna misali da ita. Wooo matar kabila akwai iya riƙe miji jibi fa hattafi uwarsa iya tarairayyarsa Kai hatta kaya sai ta tayashi sakawa yana barci tana masa tausa sex din ma ynzu duk itace jagorarsa shikuma baida wani aiki face baza mata filla filla na mulki da shan qamshi. Kowani Namiji normally dan neman wajene da zai baza shararsa ciikin su daidaikune masu nisan tunani da kuma imani. Amma mafi yawanin su jira suke bango ya tsage su samo hanyar shiga wasu kuma ko bangon bai tsage ba wallhy sun dinga yakusa kenan har sai ya tsage snn su shiga shiyasa kowacce mace ake son tay karatun ta nitsu tasan da wani irin namiji take dealing kafin ta fara dora makamanta na zama dashi. Mace agidan aure bata da bukatar ta nunawa mijinta yawan soyayya Saida yawan fahimta. Duk macen data kammala fahimtar yanayin mijinta ta san luggansa da laɓbbonsa da kuma rauninsa toh babu boka babu malami zata iya zaman yar gata agidansa fiyeda yadda take tunani. Sann mace ta fara kwatar yancinta tun kafin nan su kulla alakar aure sabida aure shine babban marabar yanci mai bashi cikakken dama akanki a addinince. Mace takan fara kwatar yancin kanta da kimarta ne tun waje ta hanyar magana mai cike da hankli da nitsuwa sanin yadda ake fadar abunda ya dace da wanda bai dace ba rike sirrin kanki da jajircewa wajen kare mutuncin iyayenki komin munin halinsu.. Mafi raunin kaskantarwa da mace ke samu shine inhar ta bari wanda zata aura ya fahimce rashin kima da darajar iyayenta tun awaje, nasan wasu iyayen namu basu da hali amma ke diya mace ki sani komin munin su komin baqin halinsu suna da daraja agareki fiye da kowa a duniyar nan. Ba hurumin ki bane ki ladabtar dasu ko kiyi sa insa akan wani laifin da suke aikatawa ko wani zaluncin da suke ayyana ma rayuwarki. Hakki ne akanki kinuna musu bakison wani abu na ra'ayinsu amma iya ta hanyar daya dace,snn kisani Allah ne kawai yake da hurumin yin sharia da su akanki wanda a ranar lahira ma ai akwai kiyastacen hisabi mai girma ga dukkan iyayen da suka zalunce yaransu akota wani irin hanya ce zasu fuskanta agaban ubangijin su. Anan duniya kuwa Daga ranar da kika ce kece zaki hukuntasu ta hanyar walakantasu ko zubda musu mutunci toh kuwa ranar Allah zai iya dauke wani haske mai girma acikin rayuwarki, shi hakuri da iyaye tamkar babban shahada ne wanda bakowa ne yake iya fahimtar niimar dake cikin yin hakan ba. Adiaha na fama da aikin dinke radadin dake a boye acikin zuciyarta at d same time tana iya bakin kkrin ta wajen ganin ta dawo da aurenta daidai. Bayan wata daya cur aka afara shirye shiryen bikin sadik anan Abuja. Wann karon kam sosai ya sakar ma Adiaha kudi Dan yasan dolene ta kasance acikin wann hidimar gashi baison aje a rainashi. Tun dawowar hajiya khadija daga london take Abujan tareda su itama wanda hakan yay mugun tadawa kafayat hankli ta kasa zama waje guda dan tuntuni batasan da cewa hjya khadijatu itace silar daya saka alhaji bello bai tagayyara ba duk dama ta kwace masa acct dinsa na kudaden kowani wata da yaransa suke tura masa. Ana saura satin biki ta tattara kayanta ta koma Gidansu da zama. For the longest time ever sai wann karon gidan jimada ya zamo vry lively Duk dama babu presnce din brothr kazim amma shirye shiryen bikin sadik da akeyi anan abuja kusan rabinshi anan gidan jimada akeyinsa. Hjiya khadijatu dakanta tay involvng dinsu haka Duk ta daura surkunayen tan akan shige da ficen hidiman ganin harkan kudi ne yasa kowacce mace ta zage tana son ta burgeta. Wann karon ne karo na farko da suka hadu duka su ukunsu a matsayin matayen gidan suka yi aikin bikin atare.. Har sai ana hidiman washe gari kafin nan sister zainab ta taho itama domin ayi da ita dan irin bikin nan ne da ake riritashi all over the internet yana flooding da pre weding pictures din su sadik da kyakwkkwan matarsa da akayishi acan studio din jide of stola dake can london. A ta fannin su yasra ma babu masaka tsinke dan kuwa kusan itace ma kirjin biki babu wani kalar gyaran da bata sha ba kamr ma itace amaryan an mata ja da bakin lalle sumanta ya kara tsayi fatar ta yay murmure yay tsantsi da wani irin sheqin datake fitarwa. Tahowar sassafe sukayi aranar da za'a daura auren wanda yay daidai da ranar da su sadik din ma suka shigo garin Abuja. . Biki ne daya amshe sunan sa biki dan kuwa anga taron yan siyasa da masu kudi saidai event daya kacal ake tabadar za'ayi banda walimar bayan daurin aure dinner ne kawai important event din wanda shi sai da dare ne za'ayi shi. As usual haka nan Kowa yaci adonsa suka sako leshuna ubansu aka sha shagali,farida da maryam ce ke tare da yasrah sunata bangaren amarya duk dan sabida saka ido irin na Ahmed yasaka bata fiye zuwa wajen yaya sadik dinta ba duk tulin shakuwar da sukayi. Adiaha ta fito da zimman ta tanata tsammanin Ahmed ya sake treating dinta kamr na dacan yadda yay mata awajen auren baabban abokinsa Banji amma sai shiru. Ga sister zainab was busy teasing her na cewa duk ta sauya nonowarta sunyi wani kutubur tayi baki sabida barin datayi. This time around bata samu masu cewa tay kyau kamr yadda aka mata wancan karon ba which obviously kills her confidence kawai sai ta dawo yar kallo. Sai gani take kamr Rabin Hanklin al'ummar wajen naga kan yasrah ne sabida yarinyar tana da kyau babu ta inda ta iya duk kayan data saka sai anyi maganansa sabida yadda yake mata kyau bana kadan ba, ita kanta hanklinta nakan yarinyar, duk dama ba zallan hakan bane aranta harda tsokanan ta da su anty nurat sukeyi acikin neman kuntata mata da habaici. Sam yau taki habaici da tsokanan nasu ya dama mata kwankwala kamr yadda suka mata a farko Suka cusa mata zargi dan sam bataji dadin hakan ba. Su suka fara sawa take kishin yasrah daga baya kuma ta gane cewa babu wanda yakejin tausayinta agidan sai ita.. Saidai kafin dare yay azo a dinner duk dauriyarta saida ya kare musammn ma dataga anzo dinner hajiya maimunatu ta zame kan yayanta sun sha ankonsu iya su yasu banda ita. Sadik ya sako golden colour babban kaya matarsa kuma tasaka stoned pearl material mai dan karan kyau peach colour an mata bridal gown dinta da golden head da accesories Iyayen su biyu sun saka fararen leshi. Ankon dinner bikin gabaki dayansa green and red laces ne na mata, duk shine su Adiaha da su sister zainab suka saka ajikinsu, tsakanin familyn amarya dana ango scarf da headtie ne kawai yake bambamtasu. Hajiya maimunatu ce ta zabi shigarsu ta wann daren dan haka iya jininta kawai ta zaɓa da zasu taho cikin fili. Ayayin da amarya da ango ke gaba, Anty nafisa da yarta farida sun sako dark green from head to toe,yasrah ma haka sai Ahmed agefen ta shima da babban riga kalar kayan sa green shadda mai fitinaniyar kyau wanda ya hadata da can dara. Matarsa ce yakamata ta kasance atare da shi amma dake abun na family ne sai hajy maimunatu bata bayar harda sunanta ba. Tana can daga inda relative din ango suke tana satar kallonsu daga can sai yau taji haqiqiin abunda mutane suketa cewa ranar na maganan dacewar Ahmed dinta da wata. Ita kanta she cudnt take her eyes off them duk dama abun yay chocking inta a kirjinta bana wasa ba but she cant help but to see it as normal tunda anyi shi a sigar family stuffna hajya maimunatu bana familyn jimada ba. The night didnt really go well for her duk da effort dinta data zuba wajen ganin tay kyau itama.. Tunda taga awajen jikin hajy maimunatu na jona Yasrah da Ahmed ta karaya sosai ta dawo yar kallo dan ko sau daya ba anuna ta a matsayin matarsa a wajen ba.. No one even notice her majority thinks dat her husband is single and he is just about to get hitched to his beautiful cousin sister ganin yadda shikansa yaketa bawa yasrah attention dinsa acikin sauki. Duk son rawar Adiaha yau bata iya yii ba tsabar kishin dataji karshe ma abincin gagaranta yaso yayi har can saida aka kusan tashi kafin nan aka kirawo su akayi hotuna dasu. Bayan angama tay sauri taje ta sameshi koda ma wani abu zai canja sun tsaya kenan kowani maganan arziki basuyi ba aka janyeshi aka yi waje dashi wai zasu maida amare gida. Haka taki fir tabi su anty nurat su koma gida ta nace zata jirashi ya gama snn su tafi tare, haka har aka kammala tana tare da sister zainab dake alhaj bello ma yazo wajen sama sama hajiya khadijatu was sumhow forced to attend to him. Bambamcin hali datake kallo tsakanin Ahmed da mahaifyarsa is almost beyond her daily reasoning . Kaga hajya khadijatu fa yadda mijinta yay betraying nata ya auro mata kafayat amma ko kadan bata dizgashi a cikin mutane tana daraja shi suna kuma mugun respecting rights din junansu duk da suna cikin rashin jituwa. But why is Ahmed soo difernt from his parent? Ko dan ita bata da gata ne? Ko dan ya sameta cheap And available? What is wrong with her duk ta kasa gane komi.. Tana tsaye har aka kusa watsewa tass bataga alaman Ahmed ba, cikin wann zulumin saiga sister zainab ta taho da tulin tsaraba ana binta da shi abaya. Mamakin ganin Adiaha tay tana isowa ta tambayeta metake jira anan din saii tace mata ai Ahmed take jira yazo su tafi tare. Wani shuumanr dariya sister zainab tay mata in a teasing manner tana mai ce mata ai tay expire yanzu ta dena jin kanta kamar wata amarya. Acewarta Is better u start accepting ur faith cos damilare will not carry u around like his hand bag anymore. Adiaha bata wani kulata ba dake a sigar wasa take fada she is still holding unto her faith na cewa Ahmed zai dawo domin ta. Suna tsaye awajen kuwa sai ga nan yasrah ta fito tare da ango da amarya Tana dan tura baki sabida yanayinta na shagwaba data dan saba dashi.. Hjiya maimunatu ne ta kara jawo hannunta tana tura ta waje "Auta kije mana yana jiranki awaje katuwa dake kam bazaki fa bi motar amarya da ango ba. tsokananta su anty nafi suke suna cewa zakiyi ma kibari ai yanzu sadik kam ya zama na wata he is no longer ur hand bag matarsa is here. Suna kallo hajiya ta turata waje tana tafiya tana tura baki. Adiaha batasaka komi aranta sister zainab ta jata suka bi amarya da ango tanata mata bayani akan kayan da amaryan tasaka which is already trending online. Abaya abaya suka biyo zugar su har suka karaso waje Adiaha is queit feeling herself cikin familyn mutane masu kudi. Tana kallo har aka saka amarya a jeep ango ma ya shiga. . Daga can kuma hjiya khadija ta rako alhaj jimada dashi da brother hamzat zasu wuce suma so she was busy with them Matayen kam tuni suka isa gida.. Har saida motar Amarya da ango ya tashi kafin nan Adiaha ta hango kyafaffiyar motar Ahmed dake shirin tashi ata gefensu...Tana leka cikin motar taji kirjinta ya harba sama ya dau zafi ganin daga shi sia yasrah aciki. Kallon su ta dingayi kirjinta uwa zai fashe da ruwan kishi bata san ma wai hannunta na rawa rawa wajen tsareshi ba. Tana kallo ya daga tinted Suka bi bayan motar amarya batare da ya kula da ita ba wani tukikin numfashi taja tana juyowa suka hade ido da sister zainab data gama karanto yanayinta.. Gefe taja tana huci sabida bazata iya danne ruwan kishin daya bayyana akwayar idanunta ba. Jim kadan Sister zainab ta biyota ta sameta a tsaye awajen. Kyabe baki tayi Hmmm jealousyyyyy See dis foolish woman didnt i tell u to go home amma ke uwar son miji kin tsaya wai kinjira shi see errr bakida wani dalili najin kishi ooo he is only married to u bakida wani dalili na hanashi taking family resoinsiblities Adiaha ta juyo tace i undertsnd sister amma ai yasan zan jira shi he dint give me any attention today... Cikin katseta Sister zainab tace sannu attention seeker...u will not control Damilare. As i am like dis ni yar uwanshi ne ubanmu daya dashi take it from me damilare will neva let u control him is eida ki kwantar da hanklinki kije gida ki huta ko kita zama anan kina jiransa . Shiru adiaha tay aranta tana tunanin dalilin daya saka babu wanda yake fahintar abunda ita take fahimta, cmon isnt she allowd to feel jealous or insecured? No matter how much she try to calm down but Her husband being aorund dat girl makes her sick bcos of der chemistry. Karshenta motar sister xainab din tabi ta dawo gida with the way sister zainab ta dinga mata surutu tanace mata kishinta da saka idonta yay yawa, har saida taji inama da bata zo bikin ba,tun da taje gidan bata runtsa ba tana ta tunani why is her feelings alwys invalidated?...mesa komi tay sai ankusheta..mesa yarbawan nan basa son ganin lefin dan uwansu? Daren gabaki daya juyi take her heart was heavy a karo na farko data fara jin tsananin kewar rayuwarta na dacan absence din yan uwanta da iyayenta data baro acan calabar yafara taɓa mata kwakwala. Washe gari hakanan komi yacigaba da kasancewa bata hada ido da Ahmed ba har sai bayan da aka kammala hidiman bikin Sadik. Duk a tunaninta yasrah zata bi iyayen nasu lagos yau Domin ta samu daman yin magana da shi akan ire iren ababen nan saidai to her biggest surprise hajiya maimunatu tace sam yasrah ta zauna a abuja tunda baifi saura sati guda bane akoma school dama hidiman bikin shine ya cinye mata hutu. Kyautukan biki kala kala da kayan alatu kam sun samo harda na banza.. [7/14, 8:44 PM] SURAYYAHMS: Da yamma can haka kowa ya watse aka barsu da Yasrah datay kusan kwana uku tana fushi sabida tursasata zaman Abuja da hjya maimuna tu tayi tun kafin nan lokaci. Ahmed bai kula kowacce acikinsu ba duk da irin kkrin da Adiaha ta dingayi wajen ganin ta samu hanklinshi data gaya masa yadda takeji aranta game da attention din baya bata.. Daga bisani dataga kamr ma dagangan yake ignoring din maganan kawai sai ta karaya ta kyaleshi.. Wani sabuwar rayuwaa suka shiiga inda yasrah ta soma cin karo da dabiar Adiaha na bautawa Ahmed beyond yadda ta taba zaton wata mace zata zubar da darajarta har haka tayi. Aranar data soma ganin Adiaha tana wanke mishi mota har hakuri saida ta bawa kanta dan kartaje ta gaya mata maganan da bazai mata dadi aranta ba gashi tana mugun respecting dinta bana kadan ba. Tayita jin haushin Adiaha aranta kamar tay ihu.. Abun nata damunta ganin yadda Adiaha takey har saida tafara jin aure yafara fice mata akai dan gani take kmr ita kam bazata iya wann rayuwar kaskantar dakan ba. Ga Adiaha da son iya eye service waidan yasrah tana gani haka zatana binshi tana tarairayrsa agidan yana basar da ita agaban kowa. Takaici yabi ya ishe yasrah zaman gidan har ya soma fice mata akai tafara bin maryam gidan su haka in antashi wanda yasaka hakan ya jawo karfafuwan alakarsu dasu fahad. He is alwys trying to be more than a friend to her amma sam taki mishi Kafayat kuwa tunda ta dawo gidan tun bayan bikin sadik tafara sauke takaicinta akan alhaj bello da yan uwansa su anty mojushola walakancin yau daban na gobe da daban duk kyautukan auren sadik na alfarma daya samu ta amshe takai wa uwarta Snn ta tsaya masa a wuya tace saidai kawai ya gaya mata inda yake boye kudin da matarsa take bashi saidai wann karon kam haka yaki firrr wanda ya jawo haryanzu suketa rikici tskaninsu da ita bana kadan ba. Yau yasrah take cika sati uku da komawa makaran ta saidai atakaice babu wani abunda ta fahimta face halayyar Ahmed na rashin sanin darajar matarsa da kuma mamakin diaha yadda take bauta masa kamr ubangijinta. Cikinsu har ta rasa waye ne mai laifin guda daya. Shin Adiahar ce data zage tanamai zubar da kimarta a idanunsa koko shine da baisan tanayi ba?????. Kwata kwata lamarinsu bai turning izuwa mata yadda brain dinta zai iya Dauka ba face har saida Adiaha yau ta tashi da laulayin shigar sabuwar cikinshi.... A lokaci guda yasrah taga Ahmed ya sauya takunshi gabaki daya ya dawo tamkar bashi ba. Ranar da aka kwaji aka san cikin ne da Adiaha bakaramin godiya ya miƙawa Allah ba.. He was once again happy and bubbling news din ya sake zagawa cikin gida amma ko ajikin kafayat abun baiko darata ba Duk dama baiso saka cikin aransa ba amma babu yadda ya iya the feeling is overwhelming haka kawai yaji komi nashi ya koma kan cikin. As usual yafara spoiling dinta da gifts ya kaita outings tay enjoying kanta..this time around yace shidakansa zaina duba lafyarta bazai bari wani abu ya kara samun cikin ba. Duk wani aikin bauta da wani eye service datake masa kaf ya saka mata doka yace hanata yin ko daya saidai sam Adiaha bataji, haka in baya nan sai tay wasu abubuwan sabida tana son taga tana burgeshi sosai musmmn ma inyafara saketa mata fuska ji take kamar tafi kowa... [7/15, 11:03 PM] SURAYYAHMS: Haka rayuwar ta kasance musu duk yan gulma da munafurci sunyi shiru and Adiaha was able to regain her smiles and mental confidence sabida sabuwar shigar cikin data ke dashi.. Da kwanciyar hankali yafara zuwa mata Hakan yasaka tafara yin tunanin wasu muhimman abubuwan data watsar dasu adacan wai domin ta kula da Ahmed, kamar business dinta, da kuma jikinta, wanda shikansa bata samun lokcin bashi kulawa sosai.... Saidai kuma yanxu komai ya sauya tsakanin ta da Ahmed cos he is being loving and over protective akanta sabida wann cikin probably dan baison ya sake kwabewa ya ke bata kulawa sosai har yakaiga ya na mata kulle,sumtimes tana son ta fita tay abubuwan dake gabanta amma bata iyawa sabida ya hanata fita koda cikin gida. And then evrything is fallen apart for her financially dan acct dinta sosai ya fara zabgewa tanata suspecting cewa yaran shagon tane suke kwashe mata kudi suna watandarsu dashi basako jin shayi sabida rashin kasancewarta da su na tsawon lokaci wanda hakan ne yasaka kasuwarta ya koma baya baya sosai. Abun na matukar damunta aranta amma babu yadda xata iya bata son tay kuskuren da zai jawo kwabewar cikin nan musamn ma dataga Ahmed is almost going crzy about it,sabida cikin yake kirarta kusan sau uku arana in yana office dan kawai yanajin lapyarta Kusan ince zumudin dayakeyi akan cikin haryafi na farko dan kuwa tamkar wani haske ne daya dawo masa da farinciki arayuwarsa .. Life was very simple and sweet for her acikin wayann lokutan sabida tana samun tausayi da kulawarsa bana wasa ba snn yasrah tana mata kirki sosai inhar tana gidan bata barinta tana wasu abubuwan dakanta koda tay insisting, and she respect her alots like an elder sister. End of the first session na shiga aji biyu yasrah ce ta zamo overall best law student a ajinsu da 5 points which cause a roar acikin mates dinsu wasu na cewa iliminta ne wasu nacewa sabida fahad yana tare da ita ne and its almost hard ka bambamce sabida kowa yasan yana da ilimi sosai Shikansa fahad din yaji dadi cos he was soo proud of her yadda tay toping kamr yadda shima yakeyi dan dama yafison ace babe din dayake so ta bambamta da kowace yarinya a makrntar tasu, a matsayin aboki take kallonshi amma shi aransa ba haka bane sam sam, haka ya tara hadaddun abokansa yaran masu kudi a school garden sukayi celebrating succes din yasrah in an amazing way da expensive drinks and wines sukayi grp pictures kala kala a schl, ixuwa yanzu yasrah ahankli tafara sake jikinta da su. Tana dawowa gida ta nuna ma Adiaha result din itama, ganin yadda yasrah take daukarta da xuciya daya is alwys melting her dan haka sosai tay mata murna bayan nan ta shige daki tana waya da su hajiya.. Da yamma can wajajen 4:30pm Kwance yasrah take tsakiyar gado tayi lub ayanayin ruf da ciki idanunwanta duka biyu a lumshe Wani mayattacen qamshin Abinci ne ya tada ta tana bude ido tafara jin sautin sallamar Adiaha wanda yasata mikewa zaune cikin sauri kunyar yanayinta yasa ta hau mutsike idanunta a dan shagwabe dan daga ita sai wata shararar riga wanda baikai gwiwa bama take kwance tana warware stress din schl ..Tun kan tayi gaisuwa Adiaha tarigata yin magana cikin sanyin murya tana murmushi tace sister kin tashi kenan.. har baki baki yasrah ta zamo daga kan gadon tana dan jajjan wuyar rigar dake jikinta cikin sanyin murya tace na tashi anty reema, where u looking for me?bacci fa ne ya kwashe ni. Zama Adiaha tay a bakin gadon daf da ita ta kara da cewa.."its okay, dama i want you to give me An advice abt sumting. A mamakance yasrah take kallonta tace okay sure anty menene matsalar? Wani park ta ciro daga cikin hijab dinta ta miƙa mata yasrah ta saka hannu ta amsa. Ba yabo ba fallasa tace open it saiki fada min ra'ayinki akai. Yasrah bata sa komi aranta ba ta bude taga kayan sawa ne mai kyau Na kanti irin prom gown din nan wanda suka taɓa siya da Ahmed farkon aurensu saidai aynxu jikinta yay lakatar bazai shigeta ba duk dama bata taba saka shi ba. Yasrah tana shafa kan kayan tace "Wow" its so dashing!! And Its going to fit u anty..shine zaki saka yau? Kallon yasrahn tay tana murmushi ahankli tace "thank u my dear, but its not for me,i think is gonna fit u more than me Ki daukeshi a matsayin kayan dana siya miki saikiyi sauri ki shirya ki same ni a waje yanzu please.. Kasa maagana yasrah tay tsabar mamaki cos she love, love,unxpected gifts,da murna ayanayin ta tace ohh gosh anty reema ure sooo lovely tafada tana murmushi har zata budi baki tay godiya Adiaha ta tsareta da cewa "shussshhh" just get ready..wani irin dadi yasrah taji ba musu tace toh sannan Adiahan ta miqe ta fice.. Wani ajiyar zuciya ta sauke tana bin rufaffen door din da kallo can ta juya karaf idanunta suka cikaro da madubi kayan ta gwada ajikinta kafin nan ta aje agefe ta wuce bathrum ta kunna shower ruwan dumi mai yawa ya soma sauka akanta shaaaaaaa,sosai takejin dadin saukar ruwan sabida hnklinta dayake dada kwnciya. Sabulan wanka na aveeno ultra da hydrating shower gel ta gogga ajikinta dats so soft and silky tuni yadau qamshi da qyalli Fuskanta ma sosai ta wankesa da scrub din neutrogena tayi brush tayi marmaza ta kashe shower ta dora towel ta dawo cikin dakin tahau shafa manfa da wasu antiaging creams dakema yana farfado da yamushewar skin tayi sumul tayi laushi,dadin sa ya saka sanda ko inan ajikinta yaji man sosai snn tay kwalliya sama sama snn ta dauko kayan ta saka ajikinta tayi juyi tana jij dadin kyautar aranta dan tamkar princess haka yay mata ajiki. Ita duk batasan yaushe Adiaha tay tunanin ta siya mata gift ba, bayan ta saka gown din ta lillibe kanta da turban cap snn ta fito. Wedge shoe ne mai kyau marar kara daya kara haskaka tsabar hasken da fatar kafafunta yay,a hnkli take takawa tana isowa cikin saibin jiki dan tamkar wacce kwai ya fashe mata aciki haka take sauke kafafunta akan kowani step tare da saukar numfashi jin jikin ta yanayi mata wani irin dadi. Adiaha dake kallonta tana Murmushi wani wasai takeji acikin zuciyarta ga kaucewar jiri da yawan jin gajiya da dacan su suke bala'in addabarta sukesa ta jin tagaji da komi kamar rayuwan ne kwata kwata baiya mata dadi amma tunda ta cire komi aranta tafara jin normal rayuwarta na mata dadi sosai. yadda waje yy shiru yasa yasrah kara ware Fararen idanunta tanamai zubasu cikin falon tana dan waige waige koda zataji motsin Adiaha Adiaha na gefen switch tana ta kallonta. ganin shiru yay yawa yasa ta kara kutsowa cikin falon aikuwa tana kaiwa tsakiya taji kyat an kunna hasken wuta nan da nan waje ya gauraye da wani irin uban haske taji kirjinta ya buga da wani irin karfi.. Tana daga kai taci karo da kan dinning ganin inda aka kawatashi. Cake ne mai kyau ta gani a tsakiya agefensa kuwa banda qamshin abincin dake tashi akai.. Tun ba'a ce mata nata bane saida taji wani irin emotional rush na neman kashe mata jiki.. Kallon wajen take daga bayanta taji muryan Adiaha cheerfully tana cewa yee congratulation my Dear.. Yasrah ta juyo suka haɗe ido da Adiahan, she was looking vry nervous and quilty babu abunda take tunawa aranta face yadda ta tsaya mata a lkcin da kowa ya gujeta tay dakon ranar da zata repaying amma bata samu ba saiyau da Yasrah ta zo da result dinta mai kyau aganinta yanzu ne ya dace ta kulle zxyarta daga kishi ta amshe yarinyar da hannu biyu and maybe they wll find happiness with each oda, and she wll be her only sister and a friend tunda izuwa yanzu ta amince da hanklinta da kuma nitsuwarta. Yasrah ita kadai ce acikin mutanen da sukasan kan labarin rayuwarta snn tabi ta bambamta da sauran matan wajen cigaba da bata girmamawa da taimakawa da xuciya daya batare da ta rainata ko tay mata gori ba. Karasowa wajen ta tay cikin sanyin murya tace pls accept my congratulations gift Yasrah dake kallonta a daskare tace i dont undertstand anty all this for me? what the F? Hannunta ta kamo wishing dat zata iya gaya mata cewa is not only about the result but abt her kindness and understanding. Cikin sauke ajiyar zuciya cikin murmushi Tace Is not easy to be a 5 pointer And i knw i have not been a good sister for u frm d beginning so i am sorry amma a matsayina na babba kinga ai dolene in kara miki karfin gwiwa dats whay i'm giving u dis cos the sky is ur limit my dear. Kallonta yasrah takeyi Ahankli snn ta rungume ta dukansu suna masu sauke ajiyar zuciya atare. Muryan yasra a sanyaye tace This is the best motivation ive ever received thank u anty reema Allah ya kara miki lafiya and i apreciate evrything u did to me Adiaha tay murmushi tanamai cirota ajikinta ahankli cos of how weird it feels snn tace its okay "can u make a wish and cut the cake?... Atare sukayi murmushi Yasrah ta karaso gaban karamin cake din tana shirin zata yanka ta rike wukar snn rufe idonta making wish silently na tsawon lokaci wanda ya saka Adiaha jin mamaki. Koda ta kammala batace mata komi ba itama tay nata wish din. Snn yasrah ta yanka cake din ta dauka zata bata a baki kenan sai ga Ahmed yay sallama nan da nan Adiaha ta juyata wajen shi taje tarbansa. A ladabce sosai tace Ure welcome back hubby Gefen fuskanta ya shafa kadan yace "how u babe? Tace am okay, idonshi nakan yasrah ganin irin kayan data saka, he knws d dresss cos he chose it by himself duk dama Adiaha bata taba saka dominshi ba, ko juyowa yasrahn batayi ba, ya kalli Adiaha yace whats going on here.. tace ohh "im just cutting a cake for sister kasan result nata yay kyau she got 5 points. Cikin kyabe baki Yay kamr baiji ba Suna tahowa wajen tare muryansa kasa kasa yace And who organised all this? Tace i did..ajiyar zuciya ya sauke snn yace "gud,su sister manya!! Dariya tay har suka karaso wajen yasrahn a tare ya dinga kallon yasrahn kamar bai taba ganinta ba babu yabo babu fallasa ta gaishesa Ya amsa. Adiaha ta jawo sa tace ya tsaya awajen yanka cake din bai mata musu ba ya tsaya snn ta dauki wanda yasrah ta yanka ta kai ma yasran abaki tanamai mata Adua..sauran ta miƙa ma Ahmed akan shima ya bata, da kyar ma ya amsa yana babbarsarwa, yana kaiwa bakin yasrah ta dauke kai alaman bazata karba,Adiaha dake kallonta tace sister why?..cikin rashin son ta gane batason amsa daga wajenshin ne ta turo baki ashagwabe tace anty amma ai bangama cin wanda kika banba. hannun Ahmed din dake rike da sauran cake din Adiaha ta kamo suka kai mata sauran cake din abaki adan dole ta amsa tana turo baki. Okay now is time for u to give us. Ba musu yasrah ta yanka mai dan yawa zata kai ma Adiaha abaki kenan hartadan kama da teeth dinta Ahmed yay saurin saka bakinshi daf dana wife dinsa ya kama shima suka gutsira atare. Murmushi mai hade da bugun zuciya yasrah ta sauke dan its feels good daya nunawa matarsa soyayya a fili yau dan bata fiye ganinsa yana mata hakan ba saidai batasan meyasa takeji harda bugun zuciya ba. Sosai ran Adiaha yay fari Sai murmushi take kamr an bata kyautar wani abu Hubby kamana picture ni da sister. Sounding tired Yace i cant. Tace pleaseeeeeee Yace okay Ina cameran? Tace noo with phone pls Yace amma bada phone dina ba. Miko masa nata tay ya karba saida ya dauka musu kamar guda uku Snn ya miƙa mata abunta Ta kalla ganin sunyi kyau sosai tafara comenting lokcin yasrah tana ta murmushi shikuma yana daddana wayarsa yana dagawa sama kmr mai neman netwk ahaka yay capturing din fuskarta tana murmushi batare da saninta ba, can Adiaha ta karaso wajensa, suna hade ido ya sauke wayarshin kasa, tace "Babe what about u? Wai Bazaka shiga cikin photo din ba ne..cikin kyabe baki yace "me? No no am fine..kafin ya karasa jan maganan tace nooo pls kamana koda selfie ne. A kasalance Yace kai babe kincika fitina wallh. Haka ta jashi ya musu one beutiful selfie ita da yasrah agefe da gefensa snn yay musu su biyunsu shida matarsa. Bayan nan suka zauna suka fara cin abincin da Adiaha ta dafashi tanaji yana kan warning dinta akan bayason tana yawan aiki mai gajiyarwa. The food was quiet nice and tasty sabida Adiaha ma sosai ta iya sarrafa Abinci after a while Ahmed ya barsu akan dinning din ya shiga ciki domin yay alwalan sallan magrib. Suna kan ci Adiaha tafara engaging yasra acikin hira,she was telling her about her wish Na dazu Tana cewa tay Adduan Allah yasaka ta haihu lafiya da kuma yasrah ta cigaba da zamowa topper a class dinsu har agama. yasrah tay murmushi mai fadi tace nagode anty reema Allah ya amshi wish din nan naki dukan su sukayi murmushi ..shirune ya dan ratsa wajen snn Adiaha tace "so what about you? Wht did u wish for urself.. Uhmmmm lemme gues to be a good lawyer right? Dariya yasrah tay ayayin da take aje spoon din har sanda ta nitsu snn ta kalle Adiaha tace yes i wabt to be a good lawyer amma my wish is not about me.. Adiaha tace really? Then who,ohh is it abt dat handsome guy..? Murmushi yasrah tay tace cmon stop it anty He is just a friend nothing else. Adiaha tay smirking tana duba kofa dan kar ahmed ya jiyosu, murya kasa kasa tace Okay tell me wasnt ur wish about him Ai inma bakison gayamin ne zan ganoki am a woman i knw all dis yeye tricks.. Yasrah tafara dariya sosai wanda shi ya jawo hanklinsa ya fito daidai bakin kofarsa yanata lekensu daga nan he doenst even knw when suka fara shiri har haka dan baisan duk abunda ya faru da Adiaha lokcin da baya kulata ba last few month datay bari. sauke kanta kasa ahankli tay snn ta dago tana kallon Adiahar snn tace its not abt him, is about you anty. Daukewar cak Adiaha tay da mamaki a muryanta tace ur wish is about me? Ahankli yasrah ta gyada kai...murmushi tay ta riko hannunta snn tace to ki fada mun mana i want to knw. Dagowa yasrah tay suka hade ido tace are u sure kar na fada miki kiji haushi? Tace just try me.. Yasrah dake kallonta calmly tace "I just wish u cud get alot of things that u lost, Like ur smiless,ur baby, ur friends,ur siblings and relatives,ur parents And evrything u ever wanted. Bcos i cant even imagine living witout them, amma ke gashi kina rayuwarki anan batare da kowa naki ba, anty reema ure really braver than u think cos is not easy to live witou ur family or friends i hope one day zaki neme su. Jikin Adiaha atake yay sanyi ta lumshe idanunta Sosai cikin sauke ajiyar zuciya mai nauyi jin maganan yasrahn ya saukar mata da wani irin radadin kewarsu aranta na daban. Shurun datay nadan lokcin jimami cikin lumshe ido yasaka yasrah ta tsorata tace anty i hope i dint say anthing bad, i knw dis might be personal for u pls am sorry in bai kamata na fada miki hakan ba. It just dat wani lokaci i just really wish u cud to have ur parents support cos kinsan i am just a temporary company ba lallai na zame maki abunda kike so nan gaba ba. Da sauri Adiaha ta bude idonta da sukay jaaa atake ta kalleta tanamai girgiza mata kai lkcin hawayenata suka soma sauka mata zurrrrr tafara murmushi acikin hawayen snn tace "Noo noo my dear ure not a temporary comppany to me,kidena damun kanki besides whats so personal about my life kowa fa yasani, my life is like an open book, ive got to Thank u for seeing my deepest pain even tru my eyes, kinga tun da nake babu wanda ya taba min wann adduar saike..babu wanda ya taba kulawa sosai da yadda nakeji araina da bana tare da kowa nawa. muryanta na rawa tace u knw, sumtimes i do wish can see just my mother, or father, like, even in my dreams, amma its neva happens to me..ko garin mu ban taba mafarkinsa ba..so u see im very grateful to u for evrything Tanakan maganan hawayenta masu sanyi na sauka akan hannun yasrah data kama sosai sosai yasrah takejin tausayin ta ,idanun yasran ma yay jaaaa sosai, cos she was sumhow touched by Adiahas painful words wanda kanaaji kasan daurewa kawai takeyi. Yanata kallonsu daga wajen bai iya cewa komi ba face harsaida suka tashi awajen suka fara kai kayan abincin kitchen Jingina bayansa da bango yay yanamai sauke ajiyar zuciya idanunshi a lumshe sai can daya budesu. Sabulewa yay ya fita masallaci zuciyarsa cikke da tunanin yanayin Adiaha. Saiyau da yasrah ta furta snn shima yay tunanin hakan aransa shima, cos gosh..she tried.. is not easy to leave alone witout friend and family. Yay tunani mai nisa akan haka wanda ya saka masa tausayinta aransa bana kadan ba... Washe gari ya yasra tay sallama wa Adiaha ya kaita har lagos hutu zatayi 3 weeks kafin ta dawo 200lv, saidai wnn karon ko kwana baiyi a lagos din ba ya dawo Abuja abunshi Adiaha nata shan mamakin ganinsa daya dawo akan lokci. Dake abunda bai saba ba duk yarasa yadda zaiy ya fara mata magana akan parent dinta altho ita bata taɓa nuna masa tana kewarsu sosai aranta har haka ba. Deciding yay yakaita hutu garinsun kawai koda ma ace bazasu amshe ta ba atleast taje ta gansu su ma su ganta cos dat will help her alot.... Bayan tafiyar yasrah da kamar 5 days Ahmed ya kawo mata news din cewa zasuyi tafiya zasuje trip na shakatawa. Adiaha was super happy Tahau shiri tana deban abubuwan datake bukata.. After ishai sukaje main house sukayi sallama da alhaj bello Kafayat na labe ajikin bango tana son taji ina ne zasuje amma Ahmed yaki sam ya bayyana inda zasuje Alhaj bello yay musu fatan alheri. Bayan nan Yabi gaya ma yayanshi kafin suka dawo room dinsu shine ya riga ta bacci sai can data farka zata aje masa phone dinsa akan bed side taga hotonan yasrah daya dauka awayrsa witout her consent. Haka ta danne hakan aranta tay shiru itama ta juya ta kwanta tay bacci washe gari sassafe suka shirya har saida lokcin tashin jirginsu yay kafin nan Adiaha tasan cewa calabar zasuje. Since then tafarajin hanklinta na tashi tabi ta rasa nitsuwarta duka.. She cnt believe she is going back to where she flee from, wani irin tsoro da fargaba na cinta ata cukin ranta ata wani bangaren kuma bakaramin zumudin ganin iyayenta takeyi ba. Da wuri suka isa, babban hotel din da Ahmed yay booking musu ata can wajen gari yake dan karamin five star hotel ne dayaji kayan More rayuwa. Atmosphe na wajen is very peaceful ga sanyi ga ruwa ga duwatsu masu kyan gani.. Daga cikin room din da ya kama musu she can view water falls from der wanda suke tsattsafo mata da wani sabuwar kwanciyar hankli da nitsuwa wanda ta dade bataji irinsa arayuwarta ba. Wani sabuwar rayuwa suka fara shimfidawa wanda sukayi Kusan sati mai kyau acikin hotel din Ahmed yanata kkri wajen ganin yafara jin sonta aransa amma ina, son yaki zuwa, sam sam, daga ya fara tuna all the moment da sukeyin sharing sai kuma yafara jin dama bai aureta ba. Hakanan ya yita dannewa aranshi yana fita da ita tana zagawa tana cin abin da ranta yake so, wani bin ya zauna tare da ita a pool side wani bin suje picnic tayita bashi labarin garinsu kala kala yana murmurshi. These 1 weeks is almost the best days of her marrigae life so far cos ahmed yay kkri wajen ganin ya samo kusanci da ita duk dama ya kasa iya samo feelings din hakan acikin zcyarsa. Time din da sukazo calabar din is almst perfect sabida the end of calabar festivals ne zak zak lokacin dayazo nemanta wancn karon wanda yadinga dawo musu da memories na yadda alakar su ta aure yafara kulluwa, saidai kowa da irin Abunda yakeji aransa,da wasa da wasa in 2 weeks time aurenta da Ahmed zai cika shekara guda despites d hurts and the struggles.. Tay ta son ta leƙa wajen festival din tare dashi amma sam yaki sabida baisan me zasuje su tarar awajen ba itakuma tana bala'in son taje tay feeling kanta at home the feeling is almost unberearable for her yace mata wai saidai tana kallon komi a tv, da kyar ta iya daurewa har suka kammala cin duniyarsu anan na sati guda suka huta sosai batare da sun fita gari ba. Ana saura kwana biyar su dawo Ahmed ya fara fita da ita da daddare haka suna dan zuwa last last event na programe din asace tana kalla tanajin dadi.. Ahmed is with her right where it all started a zuciyarta She wished they can start afresh as best friends and lovers for real kamar yadda take mafarkin rayuwarsu ta kasance cikin son juna da shakuwa.. Kwana uku da suka jera suna zuwa wajen babu abinda take tunawa sai rayuwarsu, shikuwa a fannin sa babu abunda yakeji face kaico da nadama, duk sanda yazo yaga tana murmushi tanajin tsananin farin ciki da jin dadin ganin kabilarta da rayuwarta na nan data bari dominsu sai yaji aransa kamar bai kyauta wa rayuwarta ba. Ita anata zuciyar tana ta tunanin su fara afreshh shikuma dan dana sani kawai yakeyi daya rabata da komi ma rayuwarta na kwanciyar hankli da kuma annashuwa... Cikin kwanakinsu na karshen Kullum suka fito cikin taron mutane saita boye kamaninta da hijab ko nikaf Ko tsayuwa basa yin shi a inda kowa zai yi suspecting itace haka zatayi ta hawaye idan ta hango wanda ta sani ko taga yan uwanta daga nesa cikin masu hidima. She is alwys in state of melancholy jikinta yakanyi sanyi sosai wanda yake dada saka Ahmed yake dadajin karayar zuciya da lamarin auren nasu aransa gabaki daya. Saidai qaddara ya riga fata he cant run awy from dis anymore. Yayita tunanin Abunda zai kai ma iyayenta da kuma yadda zai basu su amsa,duba da koda sau dayane arayuwarsa bai taɓa ganin ko daya daga cikinsu ba baima san ya kamanninsu yake ba. Yasan duk yadda akayi by now sun tsane shi daya rabasu da yarsu kuma ba lallaime su amshe kyautar kudi ko wani abu daga gareshi ba, But for the sake of tausayin lamarin Adiahan daya faraji aransa yasa ka ya fara bincikan ta inda hakan zai yu. Yay zaman garin dan haka yasan tsirarrun mutanen da zasu iya taimaka masa.. Hakan yasaka yay making few contacts da wasu wanda suka taba aikin reserch dasu aka samu wani mai shago sananne wanda shine ya fara bashi information akan iyayenta da Adress nasu da halin da suke ciki ayanzu batare da yasan shine mijin nata ba. Anan ne Mutumin yake ce masa aiyanzu ma mahaifinta baya iya zuwa ko ina sabida shanyewar rabin jiki na paralysis dayake fama dashi a sanadiyar tafiyar yarsa Adiaha,he mentioned how deeply ashamed he was, har baya iya zuwa taro ko wani community gathering sabida gulman familynsu da akeyi ana cewa mahaifyarsu ta gudu tabi musulumi ga yarsa ta farko ma ta aikata the same sabida tsabar son abun duniya. Mahaifyar tan ma kusan irin abunda take fuskanta kenan daga wajen mutane musmmn ma wajen elders dinsu na community da wajajen biki..izuwa yanzu bata isa ta saka baki acikin wani magana ba dan kuwa baza a rasa mai binta da habaici akan cewa bata bawa yarta Adiaha tarbiya ba shiyasa tagudu tabarsu tabi musulmi. Everything about deir life is affected by her actions hatta wajajen kasuwancinsu saida suka rasa customers kusan da abunda Adiaha tay ake kwatance da su saida suka sha wuya sosai kafin nan abun yadanyi musu sauki. Mutumun yace tun bayan shanyewar jiki da baban ta ya samu mamanta ne kadai take fita taje kasuwa ta nemo musu abin rufin asiri saidan abunda kannen Adiahan suke turowa daga Inda suke dan dukkansu suna da aure yanzu mace da namiji, na mecen ce urua dake zama a Abuja mijinta yana aikin delivery services, sai kuma dansu na miji Dayake aure da matarsa anan cikin cross river yana saida kayan abinci. Jikin Ahmed yay sanyi sosai ya kuma ji tsoron tunkarar familyn Adiaha aransa duba da irin halin da suke ciki. Abokiinsa banji ya kira dan yasan shikadaine zai bashi shawara mai kyau. Yana kirarsan kuwa ya dauka suka fara gaisawa snn ya gaya masa halin da ake ciki da zancen iyayen Adiaha.. Banji bai bashi shawarar yaje kai tsaye ba, amma ya bashi shawarar akan ya kyautata musu, snn in yaga zai iya sai yaje har gidan tare da ita koda ma miyene za'a masu atleast dai taga iyayenta.. Hakan kuwa ya dauka ya harhada abubuwa na abinci da kudi dubu dari snn ya bawa mai shagon yace yakai musu gidan a matsayin irin kyautar stipends din nan da ake bayarwa a asibiti karma a fadi sunansa. Mai shago kuwa baiyi wata wata ba yakai musu hilimi guda na Abinci doya da sauran tarkacen abincin da suke ci din da su buhun shinkafa dana manja da gishiri. Koda yakai bakaramin godiya sukayi ba har da hawaye sabida rabonsu da sukaga irin hakan ma har sun mance sosai tay convincing dinsu cewa tallafi ne kawai suka samu abunka da mai nema basu bata lokci wajen zafafa tambaya akai ba. Haka har ya dawo Ahmed ya bashi kyautar dubu goma na yi masa aikinsa da kyau. Bai gayawa Adiaha kome game da hakan ba har ana washe gari da zasu bar garin da ssafe yace mata ta shirya suje gidan su ta gaishe da iyayenta. Her body immidietly become weak tafara jin tsananin tsoro da fargaba nan da nan tafara kawo masa kwana kwana sabida batajin karfin gwiwar zuwa ko kadan bai biye mata ba a hakan yay convincing dinta. Wa Driver da sukayi haya tayiwa kwatance ya kaisu har gaban gidan mr bassey da safe.. Abaya ta saka baki ta lullube kanta hannunta rike da babban bags biyu na shoping ta harhado expensive wine daga hotel din da suke ,da kudin da Ahmed ya kara bata a envelop, snn ta siya ma mum dinta kayan sawa. Koda taga kofar gidansu saida kirjinta yay dukan tara tara da kyar da sanyin jiki ta shiga Ahmed na binta abaya abaya shikam bai damu ba sabida ya gayawa yayunsa inda yake snn brother hamzat na monitoring movemnt nashi nayau a tracker. Kallon gidan Adiaha takeyi jin hawaye ya cikaa a idanunta ganin Gidan yay shiru duk ya balangwaje kamr ba mutane ne aciki ba. Bata iyayin sallama ba da sanyin jiki ta tura kifar ta shiga babu kowa anan sai tabarma datagani a shimfide a tsakr falonsu. Kkri take zata shiga ciki ta duba iyayen nata tana daga labule sukayi ido hudu da mahaifinta dake kan wheel chair dinsa yana kkrin turowa.... [7/16, 8:17 PM] SURAYYAHMS: Suna haɗe ido da mahaifinta atake ta tsandare cikin kallon kwayar idanunsa da suka cike da wata iriyar shock da kuma tsantsar kaduwar ganinta agabansa adede wann lokcin da baiyi zato ba. Hannunshi dake wani irin bari ya daga zai nunata dashi sai ji yay zuciyrsa ta riƙeshi ya dafe wajen atake yafara groaning yana wani irin kakarin kara kamar wanda zai sheƙa lahira. Aguje cikin rudewa Adiaha ta karaso tare da zubewa agaban sa dan batasan ma ya akayi tafara kuka ba.. Motsinsu ya saka mahaifyartan ta fito a guje dan ta dubashi. Lkcin Ahmed yana tsaye daga bakin kofar yanata kallonsu, maman Adiaha na shigowa ciki shita fara hade ido dashi amma dake batasan shi ba sai bata wani kulasa ba tayo kansu a gurguje Jikinta na rawa ta tsuguna cikin rudani ganin yadda jikin mijinta yake vibrating yana tuttura Adiaha dake kuka mai dauke da karayar zuciya ajikinshi da wani irin tsana da kyamata. A Lokcin babu abunda yake tunawa kamar tulin baqin ciki da tozarcin da ta sakashi a ciki.. Maman nata Koda ta shaƙo muryanta sai da tay tsayuwar minti biyu a daskare kafin nan ta dawo hayyacinta cikin Wani irin ihun barawo da ta saka mata. Wani irin fixgota tay a rikice tanamai kkrin jijjigata cikin tsananin fushi da tashin hankali Ahmed ne yay saurin jawota bayansa ta koma bayansan ta boye fuskanta tana kuka sosai Ihu maman nata take arikice tana cewa you... You,.you...evil woman,.. "have u come back to finish him?..Adiaha meya kawo ki? Why did u come back here oo, haiiii, Who call u here ? U evil woman ,apostate of hell fire, haiii ooo..it shall neva be well with u for the countlesss time Ahh Ahhhh Adiaha Adiahaa ashe har baki da kunyar nuna kanki agaban mu,havent u cover us in shame and ran away?havent u end our lives along with our dignity. menene kike si damu kuma? If my husband die bcos of U shall neva have peace in ur life oo, "god will not let u sleep well" uve tortured us enough..just go away.. tana fadin hakan ta rushe da kuka sosai tanamai jimantawa. Itama Adiahan kukn take kmr wanda zata cire ranta .. batay tsammanin hakan datay da rayuwarta zai zamo mata babban matsala ba. Ahmed duk ya rasa me zaice musu. Ita din ma Kuka takeyi cikin rasa na cewa ganin iyayenta duk sun hatsala da ita babu wani abunda ya ragu agame da fushin su akanta saidai ma wanda ya karu. Cikin kuka da magiya mai ban tausayi ta fito daga bayansa jikinta a sanyaye tay kneeeling da gwiwowinta akasa tana cewa "papa, Mammy pls now, pls forgive me, i am still ur doter, its hard for me to do this, am sorry ..And...and i just come to check on u nd papa. Idonta nakansa ganin shanyewar da jikinshi yay yasaka ta kara fashewa da kuka mamy pls what happen to him..meyasa yake kan wheel chair What is going on mammy? Tari baban nata yake kanyi sabida tsabar maganan dayake son futarwa daa ya shake masa wuya. Sai can da abun ya dan sakeshi snn ya rarumo wani sanda ya wurgesu dashi yafara ihu da yarensu na calabar yana cewa ta fice masa agida bayason yaganta har Abada... Ahmed baijin me suke fada dake yarensu sukeyi But She was begging and begging with tears amma duka suka ki sauranta Ahmed ne ya dinga rirriketa gwanin ban tausayi. Haushi ma suka fara bashi ya hade ransa sosai cos why wundt they listen to her for once suke mata korar kare. Mamanta data fara sauke mata buhun bala'i da masifa da harshen yarensu tana gaya mata duk bala'in da suka shiga ciki adalilinta saida zuciyar Adiaha tayi kusan tsinkewa tsabar tausayin su dataji. Worst da suka dinga cewa itace silar da rayuwarsu ya dawo haka kuma har Abada bazasu yafe mata ba. Da kyar baban yake fidda magana sabida condition dinsa na ciwon, Koda ya fara jefansu da mummunan baki yana cursing dinsu yasaka Ahmed ya fara ce mata tashi kawai su tafi dan shi kam aransa yanajin tsoron bakin iyaye. Adiaha da already ta ragwabe taki sam ta motsa awajen, cikin kuka mai radadi ta kafe tanamai cewa baban nata yay hakuri,tace masa ganan mijinta Yagansa da idonsa she is in safe hands, snn yazone domin ya gaishesa and she is also pregnant for him ko da sau dayane suyi hkuri su sakama aurensu albarka koda ma hanklinta zai dan kwanta. Iyayen nata suka dada hatsala data nuna musu shi, basuce ma Ahmed din komi ba but the way da suke kallonshi wani iri iri shikansa yasan sun tsaneshi da tsana mafi muni,nan mamanta ta ruga guje ta koma daki ta dauko ruwan zafi ta kore su har waje cikin compound din dashi. Saida suka kai har waje ta bakin gate snn tafara zagin Ahmed din shima tanamai tsine masa tace shine yazo ya yaudare yarta ya lalata mata rayuwa and for that she wll neva forgive him or accept him...At dis point Ahmed ya fara ji aransa babu amfanin aurensa da Adiaha saidai baisan ya zaiyi ba tana dauke da cikinshi and he wants his baby. Atakaice dai tun zuwansu har suka bar cikin gidan basu samu wata kykkwyan kalma ko tarba ba...adiaha kuwa tun da tagani kuma taji yadda rayuwar iyayenta ya dawo sai tafarajin ina ma da yadda zata iya tamaida hannun agogo baya tabisu ahankli. Banda kuka da cursing dinta da suke babu wata kalma mai kyau dake fita abakinsu duk abunda ta kawo musu duk suka kwashe suka watsa musu shi ajiki.. Ahmed dayaga bazai iya ba ya fincikota na karfi yafara janta izuwa gaban mota dan su kama gabansu tun kafin nan mamanta dake musu ihu ta tara musu mutanen anguwar akansu. Aikuwa wayarta ta dauka ta kira musu youth tace ga barayi agidanta suzo marmaza su kashe su. Kuka Adiaha take tana neman gafararsu ahmed yana janta tana mika musu hannu... What is paining her father immensely is the way da har yanzu take Admitting agabansu na cewa bazata iya rayuwa babu mijinta ba. Duk da baiy son magana but He cursed her once again, da ita da dan cikin nata duk ya tsine musu wanda yasaka Ahmed ya sake mata hannu snn ya fara mata borin shima.. He was like he can't do this anymore fitinan yay masa yawa. koda ya fara ce mata su tafi dan bazai iya tsayawa ana cursing jininsa tun baizo duniya ba adiaha ta turje taki sam shikuwa ranshi ya fara baci da halin iyayen nata sosai, can da ya harxuka yace mata toh saidai kawai su rabu anan agaban iyayen nata dan baiga amfanin auren sun ahaka ba,yace zai saketa kowa ya kama gabansa inta haihu zaizo ya dauke Abunda ta haifa... Har ya juya zai tafi kenan a zuciye Adiaha ta rikeshi Gam gam Cikin idanun shi take kalla mai cike da kalmomi na nadama dayawa dake yawo aciki, nan take taji komi nata ya dauke cakk jin wai har Ahmed yafurta cewa su rabu ta zauna da iyayen ta ta bashi babyn sa inta haihu. But what about the feelings and the love she have for him? Ahmed daga can cikin zuciyarsa ya fara convincing dinta akan cewa hakan daya yanke musu na rabuwar shine daidai. He can't be dis selfish and heartless if her parent are suffering dis much sabida wnn auren nasu. Adiaha tafara girgiza mai kai a mugun rikice tana kuka jin kamar ba da ita yake maganan ba. Sosai ta tsorata ganin From his heart yake neman rabuwa da ita... Yay mata bayanin duniyan nan amma ba jinshi takeyi ba. Cikin bayanin har ma he admit dat he doesnt love her dat much da zata bashi rayuwarta duka haka aganinsa der is soo much to lose is not even worth it. He feels really tired shi basonta yakeyi ba har yanzu, snn she is losing alot of peace in her life bcos of him abun sosai ya dameshi. Kawai yaga gara su rabun anan ta huta ma ranta atleast koda ma iyayenta zasu yafe mata tay rayuwa mai cike da kwanciyar hankli batare da shi ba. Hakanan iyayenta suka tsaya sunata jiran suga kalar hukuncin da yarsu zata yanke game da batun Ahmed na rabuwa but at the end she ended up choosing her husband agabansun ta tsuguna tafara rukonshi tanamai cewa bazata taba iya rayuwa babu shi ba.. She said she doesnt care if he love her anymore or not, she just want to be with him forever, kuma bazata iya rainon abinda yake cikinta sabida dan su rabu da juna ba. Maman Adiaha ta saka hannu aka cikin jimami mai tsanani tanata kallon yarta tana rolling akasa tana riirrike kafafunsa tanamai rokonsa tana kukan fitar rai akan kar ya saketa wai bazata iya rayuwa babu shi ba. Kan Ahmed yay wani irin zafi dan harta fara bashi tsoro ynzu, idanunsa take suka cika da ruwan hawaye sosai. He wish akwai abunda zai mata ta kalli abunda yake gane mata. Cikin kwanakin nan He tried his best to feel sumting for her amma ina and she is losing so much bcos of him. Atake Kawai ya rufe idonshi yace mata gaskiya shi kam bazai iya cigaba da auren nan ba, tay hkri kawai, sabida akwai cutarwa mai yawa aciki tanata rokonshi tana ta rokonshi ganin dagaske yake zai saketa Nan danan ta miƙe tsaye tareda juyawa kan iyayen nata tafara sauke musu buhun rashin mutunci da masifa, kuka take cikin bori tanace musu sune suka tsorata Ahmed da mugun bakinsu da kuma tsinuwarsu har yake cewa bazai zauna da ita ba.. kalma yay mata sauki wajen tuhumarsu dake iyayen nata bawai 100% christians bane dukansu mutane da suke matukar girmama al'adansu da belief dinsu ta gargajiya musammn ma baban ta Shiyasa Suke da tsautsauran ra'ayi irin sosai din nan basa ji kuma basa gani.. Dacan da yaransa basu wani girma ba shine kusan chief prosecutor na lamarin duk wani laifuka da y'ay'an mutanen comunitynsu suke aikatawa, baban adiahan yay kaurin suna wajen dabbaka believes dinsu na al'ada saidai musuluntar da mahaifyar sa tayi shine ya fara ruguza masa rayuwarsa gabaki daya kafin nan na Adiaha yazo ya dada dagargaza masa zuciyarsa. Adiaha ta bushe idonta tafara amfani da hakan wajen kiransu marasa imani da tausayin rayuwarta. She told them dat Ahmed din dai take so, da ace suna kaunarta fiye da yadda suke dabbaka Al'adansu aida bazasu tsaurara mata akan dan ta aureshi a haka ba. She started blaming them for eveything. Tace sune ma suke hanata zaman lafiya agidan mijjinta cos they dont like her. Ahmed ya zame kanshi ya bar wajen ya kyaleta da su tanata kai sudai iyayen nata basu ce mata komi ba. Har ya shiga motar ya zauna ya dauki biro da paper zai rubuta mata saki can sai yaji zaman bazai masa ba haka ya fito da papern a hannu ya jingina kansa da jikin motar yana tunanin abunda zai rubuta.. He felt remoseful sabida duk da baizo nan ba da hakan bai faru ba. Jim kadan yaji ihu yafara gauraye cikin compound din gidan. Da sauri ya dago kai cikin firgita da tsorata ya taho ta gate dinsu aguje jin muryan maman adiaha tana kiran sunan yarta agigice. Da sauri da sauri ya wuce ciki sai ganin Adiaha yay da wuka a hannun ta tana kkrin yanke jijiyar hannunta ta danna wukar akai har jininta na zuba. Abunka da iyaye duk sai da suka rusuna suka dawo lallabatta akan krta kashe kanta. Tana kuka tace sam mutuwar yafi mata tunda sunci nasarar tsorata Ahmed har yanacewa zai saketa bataga amfanin rayuwarta da iyayen da basa son farincikinta ba. Jikinshi atake ya fara rawa ya karaso da zafin nama yanamai ce mata ta aje wukar suyi magana acikin hankli. Amma sam taki. Sai cewa take If he dare come close to her she swear wll take her life. Tace Karya kakeyi kace baka sona while im carying ur baby..I love u. I cnt breath witout you isit dat hard for u to understand?.. Ahmed ya lumshe idanun sa cikin lallami yace pls listen to me,ki aje wukar dont hurt urself anymore toh meya amfanin aure da kuma soyayyar da babu kwnciyar hankli aciki ehhhh?ure not happy and i am not ur parent are not.. Cikin datsar numfashin sa tace masa "i am happy with u.. aure na dakai akwai riba tunda cikinka ne ajikina. Ure just scared of them sabida sun nuna sun tsane aurenmu amma ni bazan taba yarda su cuceni ba. Indai har zaka sakeni anan banga amfanin rayuwata ba lemee just kill myself sai dukanku ku huta iyayenta duka da hawaye acikin idanunsu, Baban dake ji da zafin rai yace komae zata fada bazai taba accepting dinta acikin ahalinsa ba and she wll be forever cursed maman nata ne batace komi ba sabida tausayin yarta daya gumeta. Adiaha if u dont want to listen to us atleast listen to ur husband wann auren naki babu amfani cos is hurting alot of ppl Tace i dont care about oda ppl mama, i only care about myself tunda kunce soyayyata da aurena basu da muhimmanci agareku den fine zan kashe kaina amma kusani baxan taba yafe muku ba da kukaci nasara wajen wargaza ma mijina tunaninsa akaina da har yake cewa zai rabu dani sabida ku. Tana fadin hakan ta danna wukar akan jijiyarta sai kyat ta yankashi jininta ne ya fara tsiyaya tsuuu kmar an kunna bakin famfo mahaifyarta ce tay sauri wajen tarota jikinta tanata kuka tana kiran sunanta.. Hayaniya suka fara ji na engine mashuna alaman matasan anguwa sunyi zuga suna zuwa.. Kan Ahmed ya kulle baisan me zaiyi ba kuma ga hayaniyar matasan sai dada tunkaraso suke Maman ta kalle Ahmed badon ranta yaso ba tace u have to take her out of this place befor she dies. Tunda haka ta zaba nida babanta mun barta da zabinta, pls take her with u, we dont care if she bcome a burden to ur heart, kar kayi sanadiyar da yarmu zata mutu oo dan inhar ta mutu kaima kasani saimun kashe ka. Pls take my doter out of here tun kafin youth su karaso is not safe for the both of u. Ahmed yaji kmar ya tsaya kawai shima akashe shi cos dis girl has become a serious problem ma rayuwarshi yanxu. Maman sai rokonsa take akan ya tafi da yarta suje asibiti koma subar garin dan karta musu mutu anan. Baban da bakin ciki ya dame sa hakanan ya juya ya bar wajen yanamai tura wheel chair dinsa ya koma cikin falonsu yanata zubda hawaye bai iya ce musu komi ba. Hakanan ya dauketa ya sakata a mota suna barin kofar gidan saiga youth da adduna da sanduna suna neman wanda ake tuhuma. Daga nan Asibiti direct Ahmed yakaita aka fara bata taimakon gaggawa bayan an cirota a danger Ko wani xama basuyi ba ya amshi tickets guda biyu na emergency plight aka dawo dasu garin Abuja. ...asibitin dayake aiki ya wuce da ita aka dora mata drip shikuma ya koma office dinsa banda sallahn azahr da yay bai iya zama ba sai jeka ka dawo yake acikin tsananin damuwa da rashin sanin abunda zaiyi da lamarin nan. Take Yafarajin kmar yay tsuntsu yagansa akasar canada gaban abokinsa Banji yana cikin jeka ka dawo cikin zullumi can saiga BANJIn ya kira. Kai tsaye ya dauka ko zama baiyi ba yafara maida masa maganan Adiaha jikinshi na rawa idanunshi sunyi jaa kamr zaiyi kuka yarasa me ke masa dadi. Shikansa banji saida yaji kmr kwakwalrsa ce ta toshe.. Aransa yanata mamakin irin son da Adiaha take ma Ahmed son da baiya ganin komi, snn baya iya bambamta daidai da ba daidai ba. Ko shikansa banjin so yay da ace sun rabu kawai kowa ya huta amma dayaji batun abunda tay bayan ga karamin ciki ajikinta sai kuma jikinshi yay sanyi. Iya bakin kkrinsa yay domin ahmed ya nitsu amma ina bai gane komi ba..he is teribly disturbed Hawaye sun cika idanun shi kawai lallabashi banji ya dingayi dan ya kwantar masa da hanklinsa yace masa kar yay tunanin komi yabari harsai hanklinsa ya dan kwanta. Suna katse wayar Banji ya kira brother hamzat ya gaya masa komi da ake ciki, sosai suka tattauna akai har suka dan samu wata mafita, daga nan baiyi kasa a giwa ba yaje ya samu babansu agida ya zayyana masa halin da Ahmed yake ciki da iyayen matarsa Adiaha. After like 5 hrs bayan komi ya lafa Adiaha ta farka tay shiru taki yi magana da kowa banda hawaye babu abunda takeyi dan gani take kmr aurenta da Ahmed zai kare kenan na har Abada. Abokinsa doc banky ne yake kulawa da ita, duk dama Ahmed bai bude masa komi ba but he later try to pacify her yace mata karta sake tunanin aikata abunda ta aikata dazu tana sanin cewa ba ita kadai bace ynxu duk abunda ya shafeta zai taaba harda abunda yake cikinta. Har suka dawo gidan jimada Ahmed baice mata komi ba itama batace mishi uffan ba ta koma room dinta taje ta kwanta.. Shima koda yay sallah baije ko ina ba for the first time yay makansa Alluran barci dan kar yana tuna abubuwan da suka faru dashi yau da safe. Haka ya farka da safe ya gagga miscals din baban sa dana brother hamzat dana banji. Wanka yay mai gabaki daya ya shirya kansa cikin neat white jallabiya snn ya wuce masjid bayan idar da sallah ya biyo bayan babanshi suka dawo cikin gidan atare. A falonsa suka xauna shiyana kasa baban nasa nakan doguwar kujera anan ne yake sanin cewa banji har ya fadawa babansa komi dayake faruwa. Kai tsaye Ahmed ya fara ma baban nasa complain shidai gaskiya yanata sone ya samu wani hanyar da zai yaface auren nan ajikinshi ya huta maransa kawai. Yana cikin masa bayanin yanayin yadda abun ya kasance saiga nan brother hamzat shima ya iso haka duk suka tsaya suka saurarashi har ya gama fadar ra'ayinshi akan auren. Nasiha alhaj ya fara masa, akarshe yace masa babu wata mafita face ya cigaba da rike aurensa msmmn ma da Adiaha take dauke da juna biyu,yace masa sam bai amince masa akan daya rabu da Adiaha ba sabida tsoron yadda rayuwarta zai kasnce nan gaba. Yace kawai ya hakura ya zauna da matarsan da zuciya daya dan baisan meyasa Allah ya hadasu a matsayin ma'aurata ba. Brother hamzat ma yabi bayan Alhj bello suka cemai dolenshi ne kawai ya hakura ya danne komi ya zauna da ita snn maganan rabuwarsu kam bazai taba yuwa aynxu ba. Haka suka zauna suka dinga surfashi da nasiha har saida zuciyarsa ta karaya ya aminta zai zauna da aurensan zuciyarsa a raunatace amma babu yadda zaiyi beside shine yaje har garin su ya lalumota he must just face tue consequences kamr yadda babanshi ya gama fada. Ahaka aka kashe maganan sosai Adiaha taji dadi matuka da ta fahimce cewa su Alhaj bello sun judging case din ne on her favour. Saidai ta lura kamr wana biyun nan Ahmed bai fiye samun nitsuwa ba dan da kyar abun ya wuce mishi aranshi ya kawar yafara concentrating akan aikinsa. With the help of kiran da Banji yake masa akai akai yasaka shi yafara dawowa normal saidai yanxu bai fiye son shigar harkanta ba. Kusan sati guda yasrah ta kara akan hutunta a lagos sabida ziyara da sukakaiwa yaya sadik dinta a gidan aurensa na can dubai.. Yasrah Suna dawowa nigeria washe gari ta kira Adiaha Suka gaisa suka danyi hira, Adiaha taji dadi sosai daya kasance gobene yasra zata dawo gidan cos ahmed is becoming boring yanxu baison sakewa da ita sosai. Bayan sun kammala wayar ne ta fita ta duba shi sai batagansa ba da alaman ya fice. Kyabe baki tay ta dawo cikin room dinta tana murmushi cos gobe ne cikinta zai kara watanni.. Tana shiga room din tafara jin fitsari kafin ta isa toilet taga wai har tafarayi ajikinta. Hakan tay fitsarin ga yawa ga zafi tana kammalawa ta wanke kanta ta sauya pants snn ta fito da tunanin zata kintsa wajen daknta tunda gobene yasrah zata dawo. Kananan aiyukan datayi na share share da goge gogen shine ya dan ja mata lokaci saidai kafin ta kammala tafara jin kananan cramps acikinta kamar yadda yake alama idan period din mutum zaizo amma dake bamai yawa bane kawai sai ta basar batasaka komi aranta ba. Washe gari Ahmed ya shirya tsaf ya tarar da ita Ta fito daga wanka kenan,suka gaisa ya tambayeta lafiyar jikinta tace mishi komi normal. Anan yake sanar da ita cewa zaije lagos ya taho da yasrah amma idan bataga dawowarsu yau ba sai gobe da safe. Nan Tay murmushi ta masa Allah ya kiyaye hanya.. After like 2 hrs bayan isarsa ya kirata awaya kusan sau uku bata daga ba sai can datazo ta nemeshi yake tambayar ta metakeyi tace masa tana dada kimtsa gidan ne sabida yadda yake shako numfashinta acikin wayar yace mata ta bari kawai zaice masu aiki suzo suyi ita kuwa gani take kamar aikin daya ragen babu yawa kawai saita karasa abunta. Da wasa da wasa taji duk jikinta ya mutu tay mugun gajiya bana kadan ba sai ta dan kwanta. Bacci ne mai nauyi ya kwasheta bata tashi farkawa ba sai kusan asr Ahakan ma wani fitsari ne dataji ya matseta irin na jiya da gudu tabisa toilet dan karyau ma tay Tana tsugunawa fitsarin ya fara zubo mata shaaa yana daukewa sai taga gudan jini ya fado. Wani irin bugawa kirjinta yay ko inanta yafara bari Babu shiri ta wanke jikinta ta nufi asibiti wajen nurse dincan domin ta dubata.. Hanklinta a makurar tashe ta isa wajen nurse din As usual anan ma aka gwagwada ba'a ga komi ba, Nurse tace mata ta kwantar da hanklinta inta kara ganin jinin gobe ta dawo xa susan nayi. Acikin zullumi Adiaha ta koma gidan nasu cikin ranta tana son ta gayawa Ahmed abunda yake faruwa na bleeding saidai idan ta tuno da yadda zai dauki abun sai taji duk ta rasa karfin gwiwarta cos nurse tace it involves her abortion history. Haka tay xaman dar dar tana ta monitoring din kanta har yamma yy sai ta dan fito waje shan iska. ta dade tare da yaran su anty nurat da anty adizat kafin nan can taga kafayat ta fito tana waya tana kwashewa da wata iriyar muguwar dariya. Tsit da yawu tafarayi tsit tsirr tana hura hanci dan wai tabata haushi. kafayat tabita da wani irin kallo tana kada kanta tanamai zagayeta cikin watsa mata kallon kallo duk ta dauka salon rainin wayo ne yasaka kafayat din ta zagayeta har sau uku snn ta ja tsaki ta kama gabanta itama tsakin taja mata Kafayat ta wuce bata kula ta ba, Da yare kafayat din take magana awaya Har takai bakin motarta ta shiga ta bar gidan abunta ta wuce wajen mum dinta... Haushin kafayat din taji ya gunnitseta haka kawai taja tsakin itama ta koma cikin gida.. Tunda ta shiga gidan sai takeji zuciyarta na tashi tarasa haushin kafayat ne data kwaso ko wani abu nadaban,gashi har yamma yafarayi Ahmed bai nemeta ba tasan hala sai gobe da safe ne zasu dawo... Jin yadda jikinta yake sarewa yasakata tay bacci har saida aka kira ishai snn ta farka agurguje. Tana shiga bathrum taga dison jinin akan pant dinta sai bai dameta ba Haka ta cire tay sallahn magrib da ishai din snn ta neme abinci taci ta kara kwanciya. Tun bayan isha'i Ahmed bai kulata ba kwana biyun taga yanason chating da abokansa bai nemeta ba har wajajen karfe 12 na dare lokacin tay bacci. Wajajen 1:30 ta farka jin cikinta na kugi da wani irin sauri ta nufi toilet dan da alaman tana jin kashi kashi. Tana cire pant dinta ta tsuguna tafara nishi nan da nan taji wani abu zuutt kamr an tsinka mata mara kan kace wani abu sai shaaa jini ya fara sauka daga kasarta. Agigice ta mike tay kusan minti sha biyar cikin kaduwa take taji hanklinta ya tashi is like bleeding din wancan karon ne yake son ya dawo mata. Ko bacci batayi ba haka ta zauna acikin zullumi asubahin fari ta bude watsap ta turawa nurse din hoton jinin data zubar yau. Nurse na ganin jinin ta tsorata ta dora hannunta akanta da alaman Emoji na shock. Adiaha is already devastated tafara kuka sosai typing take aiko mata babu kakkautawa tanata tambayarta ya zatayi a magance jinin nan tunkan Ahmed ya gano. She kept lamenting akan cewa bata son ya sake mata irin na wancan karon cos she is still feeling guilty gani take kamar sakacinta ne ya jawo suka rasa first baby dinsu. Nurse tace mata kawai ta shirya tazo ta sameta a asibiti su duba lamarin da kyau. Safiya na gama yi Adiaha Tay wanka ganin har yanzu jinin na xuba ta dadajin hanklinta na tashi sosai,sanitary pad kusan double ta saka, banda tea data sha ko Abincin kirki bataci ba tana ta sauri tasan duk tsiya yaune Ahmed xai dawo. koda ta fito bataga kowa ba sai motocin matayen gidan dake parke motar kafayat ne kawai babu a tsakar agidan batama lura da hakan ba tsabar yadda takejin babu dadi Hijabi ta saka ajikinta 8 na cikawa ta isa asibitin ta same nurse din aka fara dubata,yau din ma babu wani check up din da basuyi ba amma basuga komi ba. Karshe nurse din ta yanke draw aranta tace kawai zata kaita wajen tsohuwar nan ai ranan tace mata zata iya taimaka ma Adiaha intaga dama. Batadai gayama Adiaha abunda sukayi ranar da tsohuwar ba Amma ta umarceta akan in sunje ta zage tayita rokonta har inta kama tayi kuka duk tayi.. Ayadda Adiaha takejin nan kuma she cud do anything.. Da motar nurse suka fice tsabar sauri Adiaha ta mance da phone dinta anata motar wajajen karfe 9 Ahmed yayi ta nemanta amma bata daga ba . Gashi ya kwaso haushin masifar da mum dinsa tay masa akan cewa dayayi wai zai rabu da Adiaha sabida dan iyayen ta sun daga mai hankli. Itama anan tace mishi bata amince masa ya kara cewa zai saki Adiaha for any reason irin wann ba. Hajiya maimunatu ne tay masa nasiha ahakimce batare da tay masa fada ba,tace masa Kawai Ya rike Adiahan tsakaninsa da Allah kodan canza Addinin datay ta biyosa inyaso daga baya zasu duba lamarin sugani. Dagata fannin su Adiahan kuwa Kamar yadda suka tsara komi haka ya wakana Adiaha ta dinga kuka tana rokon tsohuwar akan ta taimaketa akan zubar jinin nan batama son mijinta taji labari. Matar batace mata uffan ba saida ta debo wani gari ta kullashi a leda ta mika ma adiaha tace mata inhar tana son jinin ya tsaya zatayi wanka da ruwan maganin for 5 days. Tace Amma wankan daf ana kiran magrib ne zata nayi idan waje ya fara duhu duhu Snn tace mata ba ayin wankan abayan gida. Waje zata fito daure da zani a kirji snn idan zata fita kartasaka komi taciki sai taje can bayan dakin ta inda ba aganinta ta tube tsirara ruwan maganin zata na jikashi ne a sabuwar bokitin karfe. Zata cika bucket din ne tam da ruwa snn ta debe maganin kadan ta zuba ta gauraya sauran tay hayaki dashi snn ta nemi kwarya wanda dashine xatana kwarara ruwan ajikinta tun daga tsakar kanta har zuwa kasa ta tabbata a fili tarwal zatay wankan batare da anganta ba har na tsawon kwana biyar. Godiya Adiaha tay tsohuwar matar ta cagesu kudi dubu hamsin Wanda yasaka ta kara realising cewa acct balance dinta yay kasa sosai amma yanzu lamarin cikin nan yafiye mata komi. Tun ahanya sukayi siyayyr bokitin karfe da kwarya tun fitarsu a asibitin sai wajajen 12 suka dawo lkcin yunwa ya gama galabaitata. Nurse tay ta zauna suci abinci amma taki sam tace mata zata koma gida tun kafin nan Ahmed yazo ya tarar bata nan dan kwana biyun nan bawai sake mata fuska yakeyi sosai ba. A tsatsaye sukayi sallama da nurse snn ta kama hanya har saida ta iso gidan kafin taga tarin miscalls dinsa. Gabanta na faduwa ta dauka tanata dialling lambar tasa anace mata switched off, kawai tunani tay ko hala yana hanya ne. Da sauri ta shiga gida ta aje bucket da kwaryan in a safe place inda bamai gani. [7/18, 7:43 AM] SURAYYAHMS: Bayan nan Adiaha tay wanka ta shirya kanta kafin nan ta nemi abinci tahau ci hannu a baka kmr wacce tay shekara bataci ba duk jikinta ya dau zafi sabida azaban yunwar data bar cikinta dashi na tun safe. Tun da safen, wajajen 11 da rabi su Ahmed suka iso garin Abuja da shi da yasrah,direct ya wuce da ita office dinshi ta zauna aciki tanakan jiranshi sabida wani emergency operation da zasuyi har sai yamma bayan asr snn shida yasrahn suka iso gidan jimada.. Samu sukayi har Adiaha ta shirya musu abinci kala kala masu dadi duk dama Ahmed ya hade rai yanata mita akan hanata aiki dayay amma bataji shi ba. Hakan yasaka yay fushi bai wani ci abincin dasu sosai ba ya koma room dinsa behaving quiet weirdly kamr baison yau adamesa da surutu. Hira suka sha kafin nan yasrahn ta koma room dinta ta dan gaggyara tay wanka snn ta kwanta bacci. Sai Can cikin dare ya fito snn yazo dakin ya dubata yaganta tana kwance peacefully ya dade yana kallon kyakwan fuskarta kafin nan ya rufe mata kofa ya wuce wajen matarsa Adiaha.. He is feeling horny he wants to have sex yana isowa ya haye saman gadon ya sameta lokcin harta fara barcin itama. Cikin gigin bacci tajishi yana sarrarafata but she cudnt do much sabida nauyi da jikinta yay haka yay har ya samu nitsuwa snn ya kwanta bacci. Washe gari tun da asubahi taji ya sake lalubarta saidai wann karon ta cije tanamai maida masa martani. Romancing din junansu suke har Saida takaishi wani duniya na daban daf yana cikin matsuwa zai shigeta taji cikin ta na wani irin murdawa da ababben karfii da alaman jini zai sauko.. Da wani irin karfi ta turasa ajikinta kamar wanda aka tsikareta. Tsabar tsoron kar asirinta ya tonu Bata tsaya jin meyake cewa ba kawai ta fice a room din taje kitchen ta kulle kanta aciki dan batasan ya zata fara masa bayanin jinin ba. She thinks is all her fault and dat she wll bother him da abunda tasan itace tajawo yake faruwa dasu. Da ace bata da wayann arbotion history din da hakan bai faru ba. Nannauyar ajiyar zuciya ne ya kufce mata tana mai tambayar kanta Why must her past mistakes begin to taunt her present? What have she done? Who did she kill? Shin ita kadai ne a duniya tay irin wnn rayuwa abaya? Meyasa bata da sa'a kamr kowa ba?meyasa babu albarka da haske acikin nata rayuwar? It feels asif her life itself is a purnisment to her" but why thou? Da karairayyar zuciya take kan raya hakan aranta hawaye na zubowa daga cikin idanunta sosai. Saida tay kukan ya ishe ta cikin wani irin zazzafar huci data fetsar take tunanin cewa fitowq fili da gayawa mijinta Ahmed matsalartan kwata kwata ba Adalci bane musammn data lura kamr yana matukar son haihuwa bana wasa ba cos she cud rember how broken he was the day she lost his first baby. 'Besides is not fair at all tafara girgiza kanta cikin jin tausayinshi..aganinta yay kkri wajen respecting cewa tana past a daren aurensu but what about now da past din yake neman dauke masa wani abu na silan farinciki a rayuwarsa? Sulalewa tay kasa cikin jimami..ta lunshe idanunta thinking she just have to solve dis problem queitly dan shine kawai mata mafita Tsawon lokacin nn Ahmed yana kwance yanamai sauke numfashi fuskansa a murtuke da alaman ransa sosai ya baci data katseshi yana tsaka da neman biyan bukatarsa, nishi ya dinga saukewa shikadai har saida yaji sha'awar ta dan sakeshi snn ya sauko ya saka kayanshi ya fita. Dakinsa ya wuce direct baiyi wata wata ba ya fada wanka. Jin rufewa kofar dakinsan yasata ta dan leƙo waje duk jikinta na rawa sosai, koda ta tabbata ya koma room dinsa da gudu ta taho nata room din ta kulle kofar tasaka key aranta tanajin baqin cikin abunda tay masa na hanashi biyan bukatarsa da ita. Tay hakan ne dan ta rufawa kanta asiri ta kuma kare aurenta dashi batason wani abu dazai shiga tsakaninta dashi har abada. Hakan yasa ta fara jin zimman yin wankan maganin nan kawai domin ta huta ma ranta har Allah Allah take magrib yay. da Sassafen yasrah ta wuce schl shikuma ya tafi aikin sa aka barta ita daya agidan. Yau gbki daya acikin jinin take bai dena zuba mata ba duk ta damu. Saidai ba sosai ta wani daga hanklinta ba sabida yadda da maganin tsohuwar nan datayi dan gani take kmr daga zarar ta fara wankar komi zai kare. Yaune Ranar farko komi ya tafi mata smooothly tay yadda akace saidai fa cikin dare karfe 10 nayi tajita ajike da jini Still yau dinma haka ta guje masa bata bashi haqqinsa ba. Washe gari ma haka abun yafara damunta wayarta ta dauka sukayi chatting da nurse ta gaya ma nurse cewa the more tana wankar the more jinin na xuwa mata kuma baya tashi zuwa sai acikin dare. Nurse tace mata karta damu ta daure ta cike kwana biyar din dai snn sugani. Haka ta danne hakan aranta altho she was restless dansau uku Ahmed yanazuwa mata da dare dan ya kwana da ita tana kin tarawa dashi sabida dan batason ya fahimce halin datake ciki. Arana na hudun taji abun ya fara isarta babu wani canji gashi da kyar da dabara take fita sabida by dat time ne ma Wani bin Ahmed yake dawowa gidan daga wajen aiki, she have to be extra sneaky,kusan kullum ma kamr barauniya take ficewa,ga nauyi dan is not alwys easy for her tana fita waje da full bucket of water da kwarya da kuma daurin kirji. Hatta yasrah ma sai ta mata dabara snn take zamewa ta fice agidan batare da taganta ba.. Ranar na biyar din ta farka tana murna yau zata gama ta huta taga me kuma zai faru?... Toh ranar Neigbor dinsu ta haifi yan uku sai su anty adizat suka kirata akan su shiga su gaishe su sumata barka. Hijabinta ta saka dogo snn ta kwankwansa ma yasrah kofa lokcin karatu take tace mata tazo ta rakata suje makwabta dan tasan idan suka fita tare da su anty adizat bawani kulata zasuyi ba. Kimono yasrah ta daura akan hadadden skirt nd shirt dinta snn ta saka wani flat shoes dinta golden too march ta fito suka samesu suna tsaye a bakin gate. A ladabce ta gaishe su suka amsa mata da fara'a,ita da Adiaha ne abaya abaya,sunajin su sunata gulman tsadar takalmintan da yare har suka kai gidan dazasuje Gidan yan uwansu yarobawa ne dan haka su anty nurat suka dinga surutayya da sauran mata wanda ya jawo suka jima anata hira awajen ana raha.. Sunsan Adiaha batajin me suke fada amma bashine yake hanasu kirar sunanta boldy acikin hirarsu ta gulma ba. They will talk and talk about her misfortunes and laff it out kamr su dij basuda wani aibu duk inda suka zauna sai sun tona mata asiri,zasuyi habaici da raha su zubda mata mutuncinta a idon mutane. Kowa kallon shashasha marar aji yake ma Adiaha cos they were all told dat iyayenta da rayuwarta na baya tay ditching ta biyo namiji dan kudinsa. Tana xaune cikinsu bata san me suke tattaunawa ba duk dama jikinta ya riga ya bata cewa gulmanta sukeyi agabanta da yarensu. Anty nurat tace Adiaha is desperate to have a child ma damilare sabida tana son ya axurta ta.. Wata mata acikinsu mama Jide sai cewa take sukara saka ido akanta, dan ire iren su scammers ne, yanzu hqlq tazo ne tana playing innocent a idon kowa daga bisani inta haihu dashi zatazo tace arzikin Ahmed din ma nata ne. Tana ta kallonsu Da mamakinta taga suna ta jan yasrah ajikinsu suna tarairayarta har magana mai ban dariya idan sukayi wanda bata ganeba suna taking time dinsu su mata bayanin me sukace din dan kawai susata acikin hirarsu. They liked dat she is classy, educated, and from a very wealthy family gata kyakkwa. Anty adizat tafara gaya musu tarihi tana cewa ai correct bayarbiyace ta haifo mahaifin yasrah, dat means kakan yasrah ta macen ma bayarbiya ce yar uwansu,she goes by the name hjya barakat shehu omawunmi,so aganinta definatly akwai jininsu na yarbawa ajikin ta yasrah, ita kam bata cewa komi. Dagata dayan bangaren kuwa biyar daidai Ahmed ya dawo gidan ya samu ko ina shiru duk basa nan. Wayar Adiahan ne akan table sai ringing yakeyi nurse din can tanata kiranta ya leka ya ga sunan amma bai dauka ba ya basar. Dakinsa ya nufa ya kulle ta ciki yay wanka ya kimtsa kansa cikin kananan kaya kafin nn abokinsa banky ya kirasa sukayi magana dan yau ne sukayi akan zai kaisa club yay whiling away time just to keep himself lively tunda yaga kamr Adiaha gudunshi ma takeyi. Yana kammala wayar ya fice yaje ya same banky a hotel inda yake shanawa da yan mata. Kwata kwata 30 min yay a hotel din yaga yadda yan mata suka yanyame shi kowace da salon ta, aransa yace bazai iya ba yay xcusing dinsu sai ya sabule kawai batare da yay wa banky sallama ba yana fita yajawo motarsa ya kamo hanyar gida. Ahanya ya tsaya ya siya wasu abubuwan cime cimensa dan baiya bukatar fitowa yau kwata kwata. Ko sallahn ishai ma yau ji yake kamr a room dinsa kawai zaiy, so He plan to work till late night kafin nan ya kwanta. Daga nan kuwa Sai duban time Adiaha take wajajen 5:30 na yamma amma tsabar surutunsu anty adizat da kyar suka bar gidan mai jego. Suna fitowa Anty nurat tace musu sam saidai suje dayan gidan dake gabansu suyi gaisuwar rasuwa cewarta ai maman mai gidan ce ta rasu. Babu yadda suka iya hakanan suka shiga suka je suka samu antaru anata addua acikin gidan Anan ma saida suka ci kusan 15 mints suna jira agama kafin nan suka samu shiga ciki lkcin duk hankalin Adiaha ya koma gida cos time din wankarta na karshe already har yay. Da sauri sauri tajawo yasrah suka koma gida bayan sun kammala gaisuwar suna shiga ciki yasrah ta wuce room din ta tafara alwala domin gabatar da magrib. A gurguje sosai Adiaha ta tube kayan jikinta tay tsindir cikin tsananin sauri tana Allah Allah kar lokaci ya wuce gashi har an shiga sallahn magrib abunda akace tanayi daf before magrib. A gaggauce ta haɗa ruwan cikin bucket din karfe kirjinta daure da zani tana sauri sauri dan ta fice kafin Ahmed ya shigo dan batasan dazu ma ya dawo har ya sake fita ba kawai da bataga motarsa bane yasata jin ko bai dawo bane. Wani irin kasala takeji ajikinta tana tafiya tana haki sabida sauri saurin datakeyi hakan yasaka ta dora ruwan asamn kanta dan tay sauri. Tana isowa falo ta tsaya cak jin wayarta yafara ringing,acan akan dinning tabe tagansa, tahowa tay wajen ruwan nakanta tana sauri sauri ta leka taga mai gadinsu biodun ne sai ta share kirar,yana daukewa kuwa taga flash messge akan screen dinta na sakon da nurse ta bar mata,daukar wayar tay da hannu daya ta bude,cos she wanted to knw how far,sai taga babu komi aciki face cewa da tay tamata droping important message a whatsap dinta tana bukatar dubashi cikin gaggawa. Bude datar watsap din tay batare da bata lokci ta duba sakon ta karanta tagani cewa akan tsohuwar tace in taga wann wankar suje yau da dare duk tsiya suje atare akan za'a a mata wani muhimmin aiki acan gani tayi sauran sakonnin are waiting basu shigo ba tukunna sai tabarsa abude ahaka da zimman kafin nan ta gama wankan ta dawo message din ya gama shigowa inyaso sai ta zauna a nitse ta karanta a wangale tabar chat din sabida azaban saurin datakeyi. Bucket din ruwn dake kanta ta rike dam dam ta tunkaro kofa kamar kafarta zai harde tsaban sauri zata fita. Tana taɓa kofar taji an bankoshi ta waje an shigo ciki mummunan tsorata tayi ta sake bucket din akasa tare da fadawa kasa ta kifu akan cikinta girifff ruwan yabi ya zuba gabaki daya ajikinta. Ji tay bata iya motsi cikinta ya riketa kam kam.Wani irin wahalallen ihu ta tsala arazane jin muryan Ahmed akanta yanamai cewa subahanallahi arikice kkorin dagata yakeyi sai yaga ruwan magani yana malala ga kwaryar ya tarwatse, gata nan half naked daga itasai daurin kirji, kansa a mugun daure yake kallonta cikin rashin fahimtar yanayinta ga maganij da wani irin wari marar dadi, jim kadan taji cikinta ya wani murda jikinta ya dau rawa rawa shikenan taji ko inata ya sake jinin ne mai azaban yawa yafara bibiyar kafafunta kamar an sake bakin famfo. Lokaci guda ta dauke cak ta suma daga nan Bata kara sanin inda take ba kota bude idonta ba sai a washe gari data ganta akwance agadon asibiti babu kowa a dakin sai ita kadai... Ahankli ta bude idon tanata kallon inda take saida ta tabbata cewa asibiti ne snn ta lumshe idonta sosai, tadau tsawon mintina talatin bataga wani ya lekota ba sai can da Dr banky ya taho tare da wata police woman in uniform wacce babu alaman rahma akan fuskarta. [7/18, 9:12 AM] SURAYYAHMS: Koda taga Dr banky ya shigo mata da police woman Gabanta atake yahau dukan uku uku yanamai faduwa sosai. Kallonsu takeyi har suka karaso ta bakin gadonta dukansu suna kallonga kusan atare suka mata yay jiki?.. tace Alhamdullh da sauki. Satar kallon su tay ganin suna comunicating da ido, sai can snn Dr banky yay murmushi tare da sauke gyaran murya yace mata "eehmm our wife, juyowa tay suka hade ido yace ina dai ure feeling fine now?cike da rashin fahimta Tace "yes".. bankole pls i..i na Ahmed yake? why is he not here with me,yaushe aka kawoni nan?kusan arikice tace ..i.. i dont understand.. banky yace hey hey calm down,relax Ahmed zaizo daga baya, pls cooperate, ki bamu hadin kai "we are trying to get to the root of the matter. Zaki iya bawa hukuma lokacin ki kuwa? ya nuna mata police din officially snn yace She have some important questions to ask u regarding the nurse. Wani hadiyan yawu Adiaha tay tace i hope der is no problem? Yace no babu komi tambaye ne kawai ai Nan ya bawa police din waje ta matso tare da kara mata murmushi ganin ta tsorata sosai jikinta na dan rawa rawa daga bisani tafara mata tambayoyi akan nurse dinta. Like how they met.. Alakarsu da kuma irin treatment din datake bata har da inda take kaita neman magani. Sosai kan Adiaha yay zafi ya daure taji zufa na neman wanke ta sai rawa rawa muryanta yakeyi datake magana.. Meke faruwa ne? Meyasa ake tambayartaa akan nurse, is asif they want to confirm if the nurse was her culprit on sumting. Sai can snn abun yay hiting brain dinta acikin azabar kaduwa da tsorata ahankli ta kalle kan cikinta jin gabanta na wani irin faduwa sosai. Kirjinta na bugu har Allah Allah take doc bankole ya shigo ta tambaye shi ko cikinta na nan cos she can't handle the pain in aka ce mata ta rasa shi. Bayan ficewar police din Zaman shiru tay na dan wani lokaci jin ta kasa samun nitsuwa yasaka ta fara dube dube. daga can nesa ta hango files dinta aranta tay hamdala acikin gaggawa ta motsa tare da yunkuri wajen sauke kafafun ta kasa domin taje ta dauko Files din ta karanta Tafiya take tana layi sabida jiri jiri datakeji dayake neman kwasheta saukar wani abu ta dinga yarrrr yana sauka yana bibiyar kafafunta bata kulashi ba har saida ta dauki file din ta rike a hannunta. Budewa tay hannunta na rawa tafara dubawa ahankli da kyar ta gane rubutun inda tagani an rubuta pregancy of 8 weeks terminated throu miscarriage. Cause of the miscarriege was a scientific word da bata san ma'anarsa ba.. Wani Diskirin ta tsaya batako motsawa tay shiruuu cikin daukewar cak nq tunani da kuma gushewar hankli har bata San sanda file din ya sulale a hannunta ya fada akasa ba, karar dayay ne da iya kasar ya dan tsorata lokaci guda hawaye suka wanke mata kan fuskarta. Bari Bari kawai takeyi jin numfashinta na sama sama alokacin ita kadai tasan metakeji aranta musmmn data lura cewa cikin ne ya sake kwabewa.. Daga kafafunta dake mata nauyi tay da zimman zata koma gadon ta dan karta fadi akasa tana daga kafar taga jinine yake kan binta tun daga inda ta taso har nan a rikice take kallon jinin ta tattaba jikinta taji alaman har sanitary pad ma aka saka mata duk da haka jini nazuba. Wani irin karayar zuciyq da sacewar gabobin jiki taji jin kafafunta sun kasa daukarta. Hawaye kawai takeyi at that moment ta daga idanuwanta sama suna fidda ruwa sosai har cikin ranta Addua take and she was wishing she is dead right now kawai dan ta huta da wann irin baqinciki da matsala. Durkushewa kasa tay tanamai rusa kuka jin duniyar yafara fita mata akanta mai gabaki daya. Bangaren su Ahmed kuwa jiyan tare da yasrah suka kawota asibitin su biyu bai kira kowa daga gida ba sabida baison abaza maganan ayita gulmace gulmace. Tun lokcin zubar jini Adiaha take kamar bazatay rai ba suna isowa asibiti ana gwadawa kuwa aka ce mishi cikinne ya zube daga nan Ahmed ya shiga wani mayuwacin hali marar misaltuwa dan kuka ne kawai baiyi agaban yasrahn ba but he was uncontrolbly and madly emotional. hakanan yabarta asibitin ya koma gida agaggauce ya fara bincike dan sabida tunda yaganta da su weird iron buckets da calabash da garin magani yafara zargin wani abu game da ita.. Aransa ahargitse cos yasan Bazai taba yuwa ace cikin farko ya zuba haka kawai ba, snn na biyu ma da baije ko ina ba ace mishi shima ya zuba, kai kai kai ders must be some sort of explanations from her dat he dersve to knw. Yana isa gidan acikin daren yafara bincike He took evrything one by one snn ya bude phone dinta yayta bin chats har yazo kan na nurse din haka yabibbi chat dinsu da nurse din gabaki daya. Wani irin bari bari hannun shi yakeyi kirjinshi na bugawa da karfin tsiya idanunshi sunyi jaaaa kirjinsa na fat fat tsabar hucin dayake har jijiyon kansa sun kumburo sun tattaso waje Hawaye ne ke sauka a idanunsa yanamai sauka akan screen din phone din atake yaji duniyar ta tsaya masa cak.. "So this is what she is been hiding from him? Meanwhile itama Nurse din ita kanta lullube asalin gaskiyar maganan kawai takeyi da zancen abortion history dan tana jin matukar tsoron su kafayat da goddess amma ba gaskiya bane take gayawa Adiaha. Gaskiyan shine Adiaha tana da karfin da ciki zai zauna ajikinta harta haihu iya yanda Allah ya bata cos she is fertile. Wnn wani baiwa ne da Allah ya bata na musamn Wanda abunda yasaka kenan tayita zubda ciki alkcin datake yawon bin samari adacan, time din ko sau daya aka kwana sa ita sai kaga har ta dauka. She was used many times iyayenta sun sha wahala akan hakan wanda harsaida ta girma snn tayi wayo shiyasaa koda nurse tay mata wann rufa rufa din ta amince da wuri ta kuma yi imani dashi dan itakanta tasan yanayin rayuwar datayi adacan baya. Gashi ayanzu zancen ba gaskiya bane amma shi ta amince dashi kuma Ahmed ma daya gani yanzu arubuce shi ya amince dashi. he was devastated to knw dqt Her abortion history ashe shine yake causing dinshi asarar haihuwa,And yet she have the guts to hide it from him? ransa yaji yana baci "toh Meye dalilinta na boye masa? "Amma badai kunya ko tsoron me zaice ba ko? "Yaga dai tun lokcin daya auro ta ya fara kwana da ita already tasan yasan da cewa tasan maza awaje amma bai taɓa mata gori Akan haka so why wudnt she tell him dat abortion history nata shine yake kawo mata bleeding? infact meyasa a matsayin sa na likita bazata gaya masa cewa tana bleeding ba taje ta nemo wata nurse acan sunayi a boye, wanda tasan iliminta na likitanci ma bai kai kwatan nashi ba despite yadda yake yawan tambayarta in akwai wata matsala tana fada mashi zai duba dakansa. Aransa yace She have no excuse for all this kawai dagangan ne suke kashe masa y'ay'a. Ransa yay matukar harzuka ko ina ajikinshi babu abunda yakeyi sai kyarma,ko ina acikin wayar tan saida Ya duba yaga ma harda pictures datake tura ma nurse na jini da kuma irin kudin datake kashewa awajen karban magani.. Bayan haka babu inda bai bincika awayar ba sann ya fara dudduba dakin nan kam baiga komi ba sai pads din datake amfani dasu. Bayan nan dawowa asibitin yay baice ma kowa komi ya samu ana kan stabilising din jikin Adiaha sabidaa shock data shiga ciki sabida yawan zubar jini bai jira yaga ko tay rai ko batayi ba ya dauki yasrah ya dawo da ita gida duk ta dauka asibitin zai koma Sassafe ta fito daga ita sai oversize nitynta zata kintsa gidan kenan sai taje asibiti duba adiaha nan tagansa a falo yana zaune awani irin yanayi kamar ma baiyi bacci ba. Da sanyin murya ta gaishe shi ya amsa mata babu alaman fara'a atattare dashi.. Wucewa tay kitchen ta haɗa coffe tasha abunta Tanakan sha sai gashi nan ya shigo. Daga ido tay ta kallesa yace mata tay marmaza ta shirya zuwa schl. Tace masa Asibiti zataje duba Adiaha amma yace sam saidai yasan taurin kanta kawai sai yace mata Adiaha is fiine idan ta tashi a schl zai kaita taganta. Bata wani so ahakan aranta ba amma haka ta biye mashi taje ta shirya ta saka english wears high waist skirt da long sleeve shirt da karamin hijabi. Agurguje ya shirya shima ya fito sanye da black suit suka fito waje tare,yasrah bata saka komi aranta ba har suka shiga gaisuwa suka fito ganin bai gaya ma kowa kome game da Adiaha ba She tot evrytng is fine with his wife kamar yadda yace din haka har yakaita schl ya ajeta bata fahimce komi ba. Takwas da rabi na safe ya isa asibitin bai lekata ba snn bai tsaya jin ya aka kaya da nurse din ba. Tunda ya samu tangible evidences na cewa ta hada kai da matarsa me suna abubuwa abayan idonsa dayake sa yake asarar haihuwa shikenan ya hadata husuma da hukuma da kuma asibitin datake aiki. Yanzu haka an tattarata an kaita custody for questioning and interrogation. Aikinsa ya faɗa yanata rubuce rubuce ransa na koña sosai wanda kallo daya kayi masa ayau zaka san ba adaidai yake ba. Tun zamansa anan tunanin irin hukuncin da zai yanke akan matarsa yakeyi. Its pains him alot to knw dat He can't even divorce her, bazai iya sake ta ayanzu ba sabida bin umarnin iyayensa. Amma tunda matarsa ce ai yasan ta inda zaibi ya hukuntata kuma so yake yaga yay mata rashin mutuncin da bazata taba mantawa dashi arayuwar ta ba dan kawai yaji ya huce aransa. Adiaha dake durkushe a tsakiyar dakin tuni numfashinta ya dauke ta suma. Gashi Babu wanda ya zago tanan sabida private room ne inbashi ba only abokinshi doctor bankole is allowd. Har 2.30 na rana bai leko ba, ana neman 3 sai ga kira daga police station da cewa za'a detaining nurse harsai Adiaha ta farfado tazo anyi case din da ita. Nurse ta dawo abar tausayi ga tsaurarar da su doc bankole sukayi akan case din gashi asibitin datake aiki dasu har sun rantaba mata DC act na 1 month suspension. Bayan sallahn asr suka hadu da Doc banky sukayi magana sama sama yake amsa shi, doc banky yay yayi akan suje ciki ya duba Adiaha yace masa sam shi bazaije ba babu kalar hakuri da bai bashi ba amma kamar da dutsi yake magana bada Ahmed ba. Karshe ma kawai yace shi xaije ya dauko yasrah daga schl yana fadin hakan ya nufi motarsa, anan a tsaye ya barshi Doc bankyn ya kada kansa kawai shima ya shiga ciki yaje ya samu Adiaha na cikin wani hali. Taimaka mata yay snn ya kirawo elderly nurses guda biyu sukazo suka kimtsata aka mata tea mai kauri tasha snn ta dawo hayyacinta. Kuka take kamar ranta zai fita sanin cewa ta tafka babban kuskure musmmn ma data matsa doc banky ya gaya mata cewa akan case dinsune da nurse ne, and then she lost the pregnancy, snn yahau yi mata faɗa sosai akan rashin gaya musu matsalar ta daba tayi ba. Yadda yake ce mata ders nothing aciki inta fito fili ta gaya ma Ahmed cewa tana bleeding kodan ma abortion history dinta ne, yace mata ai sunzama daya, snn aganinsa ai tasan da cewa Ahmed yana matukar son haihuwa so zai iya yay ignoring din wancan issure din nata na abortion ko dan ya ceto rayuwar abunda yake cikinta. He blamed her for taking actions twice witou her husband consent.. Ya mammata fada tanata kuka sosai zuciyarta ya karye gabaki daya dan ko bai fada ma yau kam tasan tagama yawo ahannun Ahmed sai abunda Allah yay da ita kawai. Tsabar tsorata dataji tayi She wish she can just run awaay. Tun anan ta zuba gwiwowinta akasa tafara rokonsa arziki akan ya taimaka ya saka mata baki wajen rokon ahmed dan tasan dolene yau su kwashi yan kallo. [7/19, 8:46 PM] SURAYYAHMS: Wajajen karfe hudu na yamma daidai Yasrah ta fito daga lectures kenan tana tsaye da fahad suna magana sai ga nn motar Ahmed ya taho cikin schl dinsu.. Yana ganinsu ya wani haɗe rai yanamai zuba musu wata muguwar kallo daga can,jin yafara buga mata horn yasaka tay sallama da fahad din a tsayetsaye suna tsaka da magana ta juya ta tafi, kaiwarta motarsa keda wuya ko jira baiyi ba suka bar schl premisses din, fahad ya jima awajen cikin jin takaicin Ahmed dan shikadaine yake kawo masa cikas a qudirinsa na zamowa very close da yasrah yanzu, he believe dat in yay winning trust din mace ya kwana da ita shikenan ya gama da ita, huci ya shiga furzarwa kafin nan ya juya shima yakoma cikin abokansa. Tafiyar kurame sukayi sanda sukayi nisa snn taga yay parking agaban wani eatery ya mata take away, har sun fara tafiya ganin ba hanyar asibiti suka dosa ba yasrah ta dubeshi atakaice snn ta tambaye shi ko yay jikin Adiaha? Baice mata komi ba ya dauke kansa ya haɗe rai sai bata kara kulashi ba. Hanyar gida taga yay dasu ta kyabe baki,nan mai gadi ya bude gate yay parking ya fita ya fara tafiya cikin sauri haryakai ciki snn ta bude itama ta fito ta biyosa abaya. Ledar abincin tagani yaa aje mata akan table ta saka hannu ta dauƙa. Duk tay tsammanin zatazo taga Adiaha ta dawo gida amma sai shiru, room dinta ta wuce kafin tay komi saida ta shiga bathrum tay wanka sann ta fito ta neme abinci taci sabida yunwar data kwaso,saidai duk tana ci ne hanklinta na kan Adiaha tausayinta yana damunta thinkng dat she lost her baby once again must be very heartbreaking. Ajiyar zuciya mai nauyi ta sauke da tunanin irin halin da zata shiga ciki. Bayan ta kammala cin abincin fitowa tay tafara dubawa koda zata ganta once again amma sai shiru. Kofar dakin shi ta dinga kallo ganin a rufe ta rasa yadda za'ayi ta kara tambayarsa karshe hakura tay kawai ta koma room dinta. Bata wani jima da zama ba taji karar kofar alaman ficewarsa acikin sauri ta sako takalman ta tafito waje. Hangensa tay acan ya nufi motarsa da waya a kunnensa yanaa magana da yarensu iya abunda ta tsinta shiine police station dayace zaije.. Yana sauri zai bude kofar motarsa saigata nan ta karaso cikin sauri. Tace yaaa Ahmed wajen anty reema zakaje ne?.. Batare daya kalleta ba yace "a'a.. Shiru tay Tuna cewa Adiaha bata da kowa wanda hakan yadada sakawa tafara matsa masa, tace yaa toh kayi droping dina awajenta mana pls i wnt to see hw she is doing.. Wani irin kallo yay mata kamar zai hadiyeta fuskarsa a mugun harde Yace Bata nan zan bi ba ni police station zanje. Tace but atleast u can drop me. Yay shiru bai kulata ba Ahankli tace yaa but Is not fair dat she is alone right now. Kuma ai kace karna fadawa kowa Ni gaskiya Inason na kasance tare da ita. Lumshe idonshi yay jin maganan datakeyi na neman bata masa raii. Ransa a bacen ya kalleta "I said bata nan zanbi ba, snn bata asibiti. infact babu inda zaki je yamma yayi, wai kodan kawai kinason abu saina fasa yin abunda ke gaba na miki shi? rau rau tay da ido Tace Ni fa bance maka inason wani abu ba, cewa kawai nayi kakaini wajen anty reema na duba jikinta kace tana lafiya amma banganta agida ba. A tsawace ya juyo yace To bazan kaiki ba and please Get out of my sight right now shegen surutun tsiya. Ko motsi batay ba ta tsaya tana kallonsa cikin ido da daurarren fuska. Tsaki yaja ya bude motarsa ya shiga har zai tafi ganin bata motsa ba yace "if u like dont move kijira anan harsai na dawo!.. Batace mai uffan ba ya kada kansa ya fita yana kallonta ta glass ayayin da ta koma cikin gidan acikin yanayin hanzari. Ajiyar zuciya ya sauke thinking dat umarninshi kawai tabi ta koma ciki. Hanyar police station ya nufa dan daga nan dr bankole ya kirashi cewa sun taho da Adiaha za'a karasa maganan acan agaban D.P.O. Daga nan kuwa Mai gadi yana rufe gate abayanshi yasrah ta leko ta waje itama dauke da jaka da takalminta. Ficewa tay agidan atake itama ta samu abun hawa nan tace mashi ya bi bayan motar Ahmed din har ixuwa inda zaije duk tunaninta ta bari acewa wajen Adiahan zaije. Yay musu nisa amma haka tasaka aka dinga bibiyarsa har suka kai gaban police station. Ahmed yana sauka ya fara amsa waya wanda ya bata daman isowa ta wajen ta rakube tana jinshi duk dama da yare yake magana batasanin meyake cewa few words daya fada da turanci yasaka ta gane cewa lallai case din ya shafi Adiaha. Kanta sosai ya daure kirjinta ya dinga bugawa da tunanin abunda ya afku har akazo nan. Yana kammala wayar kai tsaye ya shiga ciki, yana shiga ciki itama ta biyo bayansa confidently ganin shi har ya shiga office yasaka polisawa suka tsareta tace musu ai yayanta ne atare suka zo. Rashin tsoron dake tattare da idanunta yasaka polisawa suka kyaleta itama ta isa. A bakin kofar ta tsaya da tunanin yadda zatayi tafara shiga ciki tsayawa tay cikin tunanin meya kawosu anan sai can tafara jiyo sautikan muryoyinsu. Aciki daga Wakilin asibitin da nurse take aiki sai Dr bankole da Adiaha da ita kanta nurse din. Hankalin Adiaha bakaramin tashi yay ba musmmn da dr banky ya kawota nan tazo taga yanayin nurse duk ta birkice ta zama abun tausayi sabida yadda su Ahmed suka saka aka razanata. Koda aka fara case din she decided to take all the blame on her self sabida dan ta wanke nurse din daga tuhumar da su Ahmed suke laying akanta. Ahmed baice uffan ba yanajinta tana ta daura wa kanta laifin komi She said duk abunda ya faru game da kwabewar cikinta na farko dana biyun duk laifinta ne itace ta aikata kuskuren snn tay involving nurse din can aciki. Bakaramin tausayi ta basu awajen ba hatta yasrah dake labe a kofa tanajiyosu sai dataji ruwan hawaye ya ciko idanunta face shi da baijin digon tausayin ta aranta saima karin tsananta dayaji yayi Shiru yay yana Jiran asake su yaje gida tun da har tazo agaban hukuma tanacewa itace take son kashe masa y'ay'a danta kare mutuncin wata. D.P.O yay musu warning ita da nurse din snn Ahmed yace shikenan nan aka tashi case din. Tun anan yace ma Adiaha kar tasake ta dawo masa gidansa duk ta rasa me zatayi banda rawa da jikinta yakeyi shikadansa. Ficewa a station din yasrah tay cikin sauri tun ma kafin su fito, abun hawa ta nema sharply acikin keke din ta karasa masa kwatance gidan nasu,dake bata wani san hanyar sosai ba tana isa gida suma suna isowa dan haka ta wuce cikin main house ta zauna a falo danma kar yagane ta bishi can. Shikadai ya tuko motarsa Dr bankole ya dauko Adiaha din tana kukan ta shiga uku shikuma Dr banky yanata babbaka mata fada da masifa acikin motar akan Abunda tayi yanzu na amsa laifin komi dan kawai asake nurse din. Yace mata dat is also wrong!! And he cant just believe dat taje gaban hukuma tayi admitting din duka laifi akan kanta bayan tasan Ahmed yana da haqqi akan abunda sukayi,yace mata dos dat means she value her friend's feelings more than her husbands feelings kenan?sosai banky yaji takaicinta dan A memakon tabari a yi musu hukuncin dede gwargwado ta inda zai rage yawan fushin Ahmed yanzu da tace laifinta ne duka and she did evrything willingly case ya zamo tsakainta da mijinta ne kadai. Duk jikinta na rawa Sai kada kanta take tana kuka tana ce masa ba haka bane amma yaki jinta karshe ma yace mata babu ruwansa da ita shikam. Ta dinga rokonsa akan yay ma Ahmed magana ya kulata zata masa bayani dan tsoro takeji matuka na yadda zata kaya tsakaninsu ayau. Duk dama ta bashi haushi sosai amma yadda take kuka yasaka bai hana ya amince mata da hakan ba sabida tausayi datake bashi sosai. Ahmed yana parking motar sa ya shiga cikin gidansa da tunanin yasrah tana ciki. A falo su Adiaha suka zo suka samesa tana tafiya baya baya ahankli jikinta duk ya mutu tsabar tsoro har wani rawa rawa jikinta yakeyi tana tafiya kamar wacce bata da laka. Agefe ta tsaya tana ɓari kar kar tana hawaye kanta na kallon kasa, har dr bankole ya samu waje kusa da ahmed din ya zauna batama sani ba. Ji tayi ya fara masa magana da yarensu cikin sautin lallashi saidai batajin me suke cewa. But by the way ahmed yake karkada kafafunsa a masife tasan bala'i da masifa kam ta riga ta jawo makanta yau. Haka doc banky ya gama masa magana akan da yay hakuri ya bita ahankli sabida health conditon dinta ahmed baice masa uffan ba saidaima ya amsa da yanayin gatse. Karshe ma daya ishe shi da magiya da basa hkri akanta cakka masa baqar magana ya farayi, direct yake ce masa ya bari inyay aure matarsa tayi masa hakan sai shi yay hakuri ya yafe mata amma bashi ba,snn kuma he dont care in rufa rufa tay ma nurse tunda dai ta amshe laifin duka ita kadai bazai hukunta kowa ba sai ita kadai. Dr banky har ya tashi tafiya rokonsa yake akan yabita ahankli amma dukkan alamu sun nuna bajinshi yakeyi ba. Yauko rakashi waje baiyi ba yay musu sallama yana daf fita ya kalle Adiahan dake rakube ata kofa da fuskar tausayi nan yace mata taje ta tsuguna ta bawa mijinta hakuri..duk fushinsa ai zai sauko! Godiya tay masa snn ya fiice aka barta daga ita sai Ahmed din. Wani irin shiru falon ya dauko fuskrsa a tamke kamr bai taba mata dariya arayuwarsa ba Tsananta rawa jikinta yay ta Kasa iya cewa komi bare ta iya daga kafafunta izuwa inda yake. Matukar tsoron tunkararsa takeyi cos she dont knw what to say. Jin ana kiran sallan magrib wani tsaki yaja snn ya miƙa yay waje fuuu ya wuce masallaci batare da ya kulata ba. Kuka ta fashe da shi mai tsuma kafin nan ta wuce room dinta jikinta a sanyaye saidai tsabar damuwa ta kasa iya tabuka komi ga jiri jiri dayake yawo da ita har tana ganin duhu duhu sabida batasaka komi acikinta ba ga zuban jini Ata dayan bangaren kuwa Ahmed yana shiga masjid yasrah ta saci jiki ta dawo cikin gidan abunta. Direct ta nufi nata dakin dantayi alwala tay sallah tana Allah Allah ta fito ta samu adiaha musmmn data soma fahintar case din da ake ciki. Bayan ta idar da sallahn kenan kiran kawarta maryam ya riketa. Its was an important call daya shafi karatunsu dan hakan yasaka suka dau lokci lokacin data gama wayar har an kira sallahn isha'i, mikewa kawai tay ta dora, tana cikin sallahn takai raka'a kamar biyu tafarajin wani irin hayaniya mai daga hankli. Fannin Ahmed din Tun fitrsa agidan zuciyarsa yake kuna yana tafarfasa sallan ma ba anitse yay su ba haka nan ya sallame ya dawo gidan cike da zafin rai kamar wanda ake ingixosa. Direct ya shige room dinta ya samu Adiahar a zaune duk ta takure ta rabza wani uban tagumi Wani fuuu ya shigo bata hankara ba taji ya fixgota waje..yana mai cewa "How dare u enter my house? Ina wasa dake ne????. A mugun razane ta miƙe zumbur take kallonsa jikinta na rawa kamr mazari nan da nan ta sulale kasa tafara kuka tana mai bashi hakuri. "Ahmed pls i am sorry "I made a mistake.. "its all my fault dan Allah kayi hakuri bazan kara ba. Maimaitawa take kamr wanda ta zare tana rokon shi da dukan zuciyarta. Zuciyarsa ya riga ya harzuka babu wani abunda ke brain dinsa sai tuna asarar haihuwar data jawo yayi, ahalin yanxu ma ko tausayinta bayaji aransa shiyasa Hakan datake fada ma haushi yake kara bashi yanajin kamr ya rufeta da duka ya huce takaicinsa. He started insulting her as usual, zagin kare dangi, blue black, yana kiranta marar hankli,jaka wawiya,dabba, tanata kuka yace mata saidai ta bar mishi gidanshi tasan kuma inda zataje. Ita kuwa tamkar wacce akayiwa maganin bita zaizai akanshi dan yana kan hankadata ne tana bibiyarsa kamar kariya tana kamoshi jikinta. Tanamai kuma dada kaskantar da kanta bisa kasa tana kuka akan sawun kafufunsa tana kwanciya har kasa bisa kafarsan tanamai bashi hakuri. Cikin kuka Takecewa yay mata rai karya koreta acikin rayuwarsa, tace mishi "bata son ya rabu da ita. Bata da kowa sai shi, inta bar gidansa bata da inda zataje. Yace he don't care taje jeji ta zauna kotaje gidan karuwai ta zauna. Nan ma yafara mata zagin rashin mutunci yace ai duk karuwancin datay ne ya dawo yana hunting dinta amma shi bazai yadda a zalunce shi ba tunda shi bai taba lalata yar kowa ba. Tunda take dashi bai taɓa mata zagin cin mutunci irin na yau ba Amma duk da haka hakurin kawai take bashi cikin kaskantar da kai sabida tasan tay masa laifi sosai. Hayaninyansu ya cike gidan yasrah tana sallah tanajin wasu ababen dayake fada wanda hankli ma bazai iya daukarsa ba. Tun anan taji zuciyar ya harzuka Allah Allah takeyi ta kammala sallahn ta fito Haka nan ya finciko Adiaha waje daga dakin kamr yar kaza ya jefata tsakar falon yanai mata korar kare. Kukan fitar rai take tana kakkamashi wai ita adole tana sonshi batasan ta rabu dashi. Ganin yanamata walakanci amma kamar karamata sonshin yakeyi aranta ya fara turata da izgili yanamai yin ball da ita. Haka zata fadi kasa tay tambul ta sake dawowa jikinshi tana kuka tana bashi hakuri, hakanan zai kara hankadata ko ya turata kasa taci da baki. Yasrah tana idar da sallah ta fito a rikice ganin yanayinsu yasaka ta mugun tsorata ta tsaya daga bakin kofarta tana kallonsu jikinta na matukar bari. He just wanted her to leave his house at dat moment..so kawai yake yaga ta fita waje ta walakanta acikin daren snn ta kwana akan titi. Adiaha ta dawo tamkar zararriya dan sam bata son ta fita masa agida badan komi ba saidai dan tanasonshi aranta matuka. Tana riko mashi riga ya shaketa ya turata har bakin kofa bata cikin hayyacinta tabi ta sake dawowa garesa da uban gudu tana kiran sunansa zata kamashi maruka masu zafi ya tsareta da su nan da nan ta kife akasa jin jiri ya kwashe ta bana wasa ba. At dis point yasrah ta dawo cikin hayyacinta ta karaso ta gabansa yana kallonta ganin tana huci mai tsananin zafi. Kukan da Adiiaha takeyi akasan yake dada rikita mata kwakwala Ranta a mugun bace cikin da kamai tsawa tace "Yaaa Ahmed is enough! "what are u doing? Itama Kuka ta fashe dashi cikin zafin rai tana masa ihu tana cewa" Why are u shouting at her, Bata da lafiiya can't u see? Why did u hit her.... Wani hucin zakuna ya furzar daga bakinshi saida taji ta mugun tsorata ganin yadda yake kallonta, idanunshi da suke rine ya dasa cikin nata yace "shushhhshhh, dont interfer and get out" Cikin sautin mamaki da kuka muryanta na rawa sosai tace what?but U can't treat her like dis, u can't shout at her.. Cikin katseta da muguwar kallo da tsawa Yace "i saida shut up, ke Zoki ki shiga dakinki nace..ya turata da karfi Tsorata tay Kafin tay magana har ya fincikota itama da karfin yafara janyeta awajen Tana ihu tana komi haka ya turata cikin kitchen bai sani bama ya rufe kofar da key snn ya dawo kan Adiaha. Daga nan Ji take yana yi wa adiaha ihu cikin gori yana cewa taimakonta yay ya aurota, snn ta fita masa arayuwarsa mana inba tsoro ba, he said he doesnt need an ex slut like her..yanata bakanta mata rai da mugayen kalamai masu tsananin zafi wanda basu dace ba. A tunaninsa yau zatay zuciya ra rabu dashi dan ya huta ma ransa cos honestly yagaji da auren nan nasu. Adiaha tayi kuka har ta gaji she decided to get up zaka dauka wani abun arziki zata ayyana makan ta, har gabansa ta rarrafo tana karasowa ta zube akasa tanamai ce masa bazata iya rayuwa babu shi ba, ya yafe mata ya zauna da ita, let her repay him, tana son ta sake samun wani cikin dashi tunda haihuwar shine damuwar sa and she promise to behave herself dis time.. itadai kawai koma yaye ne ya zauna da ita. Tafara ririikeshi yana buge mata hannu, da ranshi ya matukar baci da rokon datake mishi baisan sanda ya fara dukanta yana buga mata ciki da kafa har saida tafara neman hanyar guduwa dakanta tsabar azaban dake bin jiknta ba. Kukan azaba take kasa kasa ahakan tanayi tana rage muryanta ne dan kar mutane suji suzo suce yayi laifi yana dukan matarsa cos no matter what batason aga aibun Ahmed cos she loves her husband so much. Ahmed pls have mercy on me. I am ur wife. Yay wani kwallo da ita takai kofa kenan ta bugu da bango jini mai yawa ya kara ballo mata yafara bin kafarta yana zuba. Cikin wahalallen numfashi ta dawo tana kuka tafara miƙa masa hannu cikin azaba. Sai ayanzu imani ya fara shigowa ransa daya ganta helplessly cikin jini, aransa yafarajin kamr he wants to help her amma girman kai yasa yaki motsi. Instead gabanta ya karaso yana kallonta yace this is nothing compare to what i feel when u deliberatyl conive with dat stupid nurse to killed my babies. U can die if u want to i don't care..sabida ranki baifi ran y'aya na da kika kashe mun ba. Yana fadin hakan yaji an gwada masa wani abu akansa da mugun karfi wanda atake yay kara ya fadi kasa awajen cikin tsananin azaba ko idanunsa baya iya budewa. A tsorace Adiaha ta yanke kukan cak ganin abunda yasrah tayi masa. Ta hanyar baya dake kitchen din ta fito. Itama kukan takeyi sosai hannunta na rawa ta sake muciyar data dauko din ya fadi kasa. Cikin sauri jikinta na rawa ta taho wajen Adiaha da already ta tsorata matuka.. A rikice Suka rungume junansu sunata kukan atare sosai dan bakaramin tausayi Adiahan ta bata ba hartafi adiahan ma yin kuka. Sun dade ahaka lokacin har xafin ta dan sake shi ya miƙe tsaye yanata kallonsu da mamaki. Hannunshi dafe da inda yasrah ta buga masa abu akai yace "Who hit me? Zuciyar yasran na tafasa a tsawace ta dago tace mishi i did and so what? Nuna ta da yatsa yay yanamai cewa "U little brat" Mamaki Adiaha taji ganin ya taho kansu yasaka hannu ya finciko yasrahn tsaye batare da yamata komi ko ya nuna yaji haushin abunda tay masa na buga masa abu akanshi ba. Turata yake ciki yana cewa"Get back into ur room karki sake ki kara fitowa nan wajen nagami. Kuka take jin kanta na juyawa sosai dan bata taɓa tsintar kanta acikin wayann yanayin ba. Saida suka kai tsakiyar falon kafin ta iya controlling zuciyarta ta dake tana kokawa da shi. hannun da ya rikota ta gantsara masa wani azababben cizon da yasaka ya saketa babu shiri... Muryanta mai cike da tsana da haushi da fushi ta watsa masa a fuska tanamai cewa "Let go off me "Ure a monster!! Tafara diri tana zaginshi idonta a rufe tamkar batasan shine agabanta ba. Ta kirashi marar hankli, jahili, marar imani, tace mishi bai cika namiji ba baida aji ta tsaneshi.. Ahmed Ya kasa iyayin komi jikinshi na rawa ya zubawa yasrah ido jin yadda take gaggaya masa abubuwan da babu wanda ya taɓa gaya masa akan Adiaha. She questions his consience. She question his belief. Tace masa ilimin sa na banza. Tace inhar itace a matsayi kanwarsa acikin yanayin da Adiaha take ciki yanzu awajenshi zaiji dadin ganin ana mata irin rikon da yake ma Adiahan ayanzu? Tace bata taba ganin marar imani irinsa ba..duk laifin datayi masa why wud her beat her duk da conditon din datake ciki na rashin lafiya? Akansa aka fara rashin y'a ya ne? She reminded him that Adiaha secrifices her life for him amma bai taba apreaciating hakan ba bare ma yasan metakeji aranta datake zaune dashi tsawon lokcin nan at the expanse of her family's happiness. She told him that duk abunda yake mata sai an rama akan yayan cikinsa kuma a lokacin ne zai gane kurensa. Maganan yay masa ciwo Idonsa har ya ciko da hawaye yayo kanta zai cakumota ta birkice ta dauko flower vase ta jefeshi dashi saida ta ji masa ciwo a hannu jini ya fara fita. Snn tace idan yazo kusa da ita zata gwada masa wani abun akan sa and she dont care if he dies. Yafara mata ihu akan ta rufa masa baki tay masa shiru ta dena surutun datakeyi ko ya tattakata, itama ta bushe idonta tana kuka tana ramawa tanamai cakka masa magana mai zafi dayake ma zuciyarsa radadi. Duk wani zagin dayay ma Adiaha sai da ta rama mata in a savagery way tace mishi shi din banza da har zaina ma wata gori, tace data aure irinsa gara ta kashe kanta ta mutu, tace masa matsiyaci mai gadara da abun duniya, kansa har zafi yayi yana fidda zufa sabida da tsananin kafiya da rashin kunyar da yasrah take amsa masa dashi batajin ko tsoron ya kamata. Daga ya harzuko zai yo kanta haka zata dauko abu tace zata kwada masa Adiaha tana kallon yadda yasrah ta birkice ta kunce masa borin masu aljanu. Har wani Baya baya yakeyi da ita tsabar masifarta da bala'inta yadda kasan yar uwanta ya daka. The fact that she said batay tsammanin ganin hakan daga gare shi ba shine ya kashe masa karfin gwiwansa gabaki daya. For the first time ever hankli yafara shiga masa kansa but ego will not let him accept dat maganganun yasrah akan adiaha ya fara taɓa masa zuciyarsa bana wasa ba.. A sama sama Adiaha takejinsu tana da kwance ragwaf akasa idanunta na lullumshewa tana jin kanta a cikin jini. Yasrah bata waiwayota ba harsanda ta gama balbaleshi ta juya kenan zata riko Adiaha suje asibiti ya lallaba ya kamota. Danna masa cizo tay har saida wajen yay jini nan da nan ya saketa sulalewa tay ajikinshi tafada kasa tare da safce wayarsa dake aljihunsa. Neman lambar hjy ta shigayi aggauce tana kuka yafara binta aguje yana cewa ta bashi wayar tana kuka tace wallahi sai tafadawa mamansa komi. Haka suka zagaye falon daga bisani ta shige daki dashi ya bita ya kwaco wayar tureshi tay akan gado tana kufcewa a hannunsa ta fice a dakin Da mugun gudu kafin ya taso ta kulleshi aciki ta waje batare da ta dauki kowani waya ba. Jikinta na rawa tazo ta zube agaban ADIAHA wanda ayanzu kiris ya rage ta dena numfashi sabida amount of jininta dayake ta zuba. Hakanan tay kkri wajen dagota, azaba yasaka Adiaha ta daddafa kafadun lokacin ana naman tara saura na dare kusan kowa yana cikin sashensa, ita kadanta ta fitar da ita waje cikin gaggawa wai dan kar Ahmed yazo ya same su anan. Suna fitowa Biodun ya leko waje. A razane yake kallonsu ganin da kyar da wahala yasrah take jawo adiaha sabida nauyinsu ba daya ba,biodun yace madam lafiya ina zakuje?shud i call the family Cikin katseshi yasrah Tace nooo noo ..yaa Ahmed ne yace muje musameshi a hospital Yace a"a haaa amma ai naga dazu ya dawo. Ta bata rai tace ya kara fita. Pls Help me and call the uber using ur phone its emergency and i can't drive. A gaggauce ya dauko wayarsa "Yace why cant u let me take u, ai nasan asibitin da oga dami yake aiki. Yasrah Tace no thanks can u just do what i ask u to do, okay? Ganin ta bata rai kamr batason taimakonsa yasaka ya kira mata uber mai uber yana isowa gaban su yatayata tasaka Adiaha aciki suka tafi agaggauce Daga nan kuma sai yaji Ta rasa ta ina zata fara Gabaki daya kanta ya kulle gashi kuka kawai takeyi tanajin kanta daban dan bata taba zagin wani babba har haka ba. Tunanin zuwa asibiti tay amma toh ko kudin biyan abun hawar da suka shiga ayanzun ma bata dashi. Directing dinsa tay akan daya kaita gidansu maryam after a while suka isa asalin babban mansion su maryam dake cikin anguwar gwarimpa. Sauka tay tace ma uber tana zuwa. A gate ta tsaya bata shiga ciki ba sabida yanayinta na tashin hankli ga idanunta duk sun kumbura sunyi ja Dake mai gadin ya san ta sai bai bata ciwon kai ba yaje ya kirawo mata maryam din ta fito. Da wuri maryam ta taho tsabar mamakin jin wai yasrah tazo gidansu a wann lokcin haka kawai jikinta ya bata ba lafiya ba. Tana fitowa Ganin yanayin yasrahn yasaka ta fahimce ba lafiya. Ko amsa tambayoyin maryama batay ba tace mata she needs her help tabar kominta agida tana son takai antynta asibiti its an emergency. Ganin yanayinta yasaka maryam takoma ta dauko kudi ta ara mata Ta bata karamin wayarta aro tace mata suje tare amma yasrah taki sam tace mata dare yay kawai zata kirata dan batason asirin familynta yaje yana tonuwa. Bayan barinsu wajen wani private hospital takai adiaha ta biya kudi tay komi aka fara attending dinta akay stabilising zuban jinin wani bacci ne ya dauketa atake. Ta kasa zama sai jeka ka dawo take ta kira lambar iyayenta yafi sau ashirin saiji take bata shiga kwata kwata. Haka kawai jikinta ya bata cewa Ahmed zai riga ya kirasu..but what will he say? Ko reporting kansa xaije yi? Mtswww. ji take ta tsaneshi duk dama a Kasar ranta tana jin kamar bazai iya aikata abunda yakeyi din nan ba. Kirar Maryam ya shigo ta dauka maryan duk ta damu tanata tambayarta meya faru, she have no choice face ta gaya mata cewa rigima ne kawai ya shiga tsakanin antynta da yayanta akan barin da tayi..sama sama ta gaya ma maryam duk abunda ya faru duk dama maryam din ma cewa take laifin Adiaha ne datay komi abayan idonsa. Har wajajen 11 Ahmed yanakan waya da iyayen nasu dan har aransa baison yasrah ta riga shi kiransu ya shiga uku dan yasan bazai tsira ba. kamar yadda akace maganar farko shine ya fi daukar tunanin mai sauraro haka nan shima Ahmed ya lullube laifinsa Ya bayyana na matarsa a fili baigaya musu ya bugeta bama. Su hajiya khdija suka dinga shan mamakin Adiaha, lamarinta da nurse duk shi yafi sosa musu rai bana wasa ba. Hajiya khdijatu da hajiya maimuna duk saida sukayi ta bambami akan hakan da Adiaha tayi suka bashi hakuri. Saida suka gama snn ya gaya musu cewa ai ya mata fada amma yasrah ma bayanta take bi ta kulleshi a daki wai dan karyayi ma Adiaha fada Duk dai basu dau abun serious ba suka ce masa yay hakuri kawai yasrah ai yarinyace suma kuma zasuzo Abujan nan da kwana biyu. Harsaida ya gama dasu snn hanklinsa ya kwanta Yafara tunanin inda zasu shiga sabida baiji motsin kodayansu ata waje ba Anan dakin yasran ya kwanta babu halin fita gashi baison ya kira kowa yazo abude shi bare har asan halin da suke ciki. Kwanciya yay atakure yana lumshe idonsa babu abunda ke dawo masa sai maganganun yasrah. Tsaki yake jerawa cos He felt too big to accept the truth, Adiaha doesnt deserve this from him" He knws saidai haushi take bashi, Kamr yadda yasrah tace aiko ma yayane yakamata ya sota yakuma ji tausayinta tunda rayuwarta gabaki daya ta dauka ta bashi yakanji hakan aransa amma bazai iya ba he feel too egoistic gani yake ai bashine ya sakata tay secrificing kanta mashi ba. Baida wani dalilin da zai tursasa kansa dan ya sota he cant, he cant musmm ma yanzu dayaji ta kara bata masa ransa akan batun cikin shi daya xuxxuba abanza. Duk yawan guilt din dake cin zuciyarsa haka ya danne da zafin zuciya yanajin cewa yasrah bata kai wacce zata sakashi ya fara son abunda baiya so acikin ranshi ba. [7/19, 9:11 PM] SURAYYAHMS: Ata fannin su yasrah kuwa wajajen 10;30 na dare lokcin tana tsaye taji an dafata daga baya a tsorace ta juyo suka haɗa ido da Fahad. Da Mamaki take kallonsa sanye yake da bakin jean da rigar sanyinsa mai hoodie ya rufe kanshi da shi nan suka gaisa ta tambayeshi meyake yi anan bai boye mata yace mata wajenta yazo dan awajen maryam yaji labarin cewa suna asibiti suka dai ita da antynta. Aranta Sam bata so hakan da maryam tay mata ba, dan kuwa batason tana involving dinsa acikin family issures dinta sanin cewa yana sonta ita kuma bason shi takeyi ba sai dai as a friend. Tayi tay dashi akan ya tafi gida dare yayi amma yaki mata sam, duk wani karya da kwane kwane ta masa amma haka yaki ya turje yace saidai ya taimaka mata shima as a friend. Duk matsinta haka ta hakura suka zauna a reception suna kallon tv daga bisani suka dawo suka zauna ata bakin kofar dakin suna dan hira Duk dama taki sam tasake jikinta dashi . Yayi yasha cikinta yaji asalin matsalar amma firr haka taki ta bude mishi asalin labarin. They just discussed few things about it.. Kamr part din da Adiaha tay taking action abayan idanun mijinta wanda ya jawo duk wnn fushin dayayi. Yasrah ita kadai tasan meyasa take kushe halin Ahmed, fahad ma kamar yadda maryam tace haka shima yake fada cewa laifin Adiaha ce, cos such a sensitive matter ba'a boye ma miji sabida akanshi auren ma zai iya karewa mai gabaki daya. Yace ma yasrah shikansa yasan bazai iya tolerating yaudara ko karya a aure ba. Adiaha shud ave told her husband dat akwai matsalar datake fuskanta she did not once but twice ai dolene ransa ya baci kam. Yasrah har tagaji da defending din Adiaha tay shiru cos she cant start telling all her friend cewa ga irin secrifices da Adiaha tay ma yayanta shiyasa aranta take tunanin bazasu taba ganr dalilin dayasaka take ganin laifinsa ba. Bisa ga dalilin da Fahad ya dinga bata yasa ta amince yes Adiaha batay daidai ba..but still gani take dat does not warrant him to treat her like dat. Ga zagi na cin mutunci ga duka haba. Sai kace wanda baisan darajar uwarsa ba. She feels like that was an immature way of dealing with the problem. Aganinta ko acikin nitsuwa zai iya daukar fansa bada cin mutunci ba. Gani take kawai kamar baisan darajar Matarsan bane asali bcos he got her so easily and cheaply kuma yasan bata da mai tsaya mata a yan uwanta ko iyayenta sai shi. Haka sukayi musu akan issure din da fahad har asubahi yay snn ya kyaleta ta shiga room din shima ya tafi masallaci. Har yanxu Adiaha tana kan bacci, Sallah yasrah tay dan dama hijabin datay sallahn ishai na jiya me ajikinta. Tana idarwa nurse ta zo dakin domin ta dudduba jikin Adiaha, har ta gama ta tafi adiaha bata farka snn ta umarceta akan data farka tay wanka zasu zo su sallemsu cos she is stable now. Ruwan zafi yasrah taje ta nemo awani room snn ta haɗa a bathrum dinsu ta taho ta zauna daf da Adiaha dake kkrin farkawa. Kallonta takeyi da sanyin jiki dan saida hawayenta suka zuzzobo kafin nan idanun nata suka budu ahankli ta shiga lumshe idanunwantan thinking she will see Ahmed with her at that moment da taga babushi awajen sai yasrah dake binta da kallon tausayawa sosai atake taji wani karayar zuciya yakamata. Runtse idonta tay cikin rashin jin dadin ganinsa da batayi ba, all she want is for him to forgive her and be by her side once again. Har ji take kamar taki bude idon har abada harsai anje ankawo mata shi. Ganin yanayinta na runtse ido yasaka yasrah ta kira sunanta ahankli cikin snyin murya. Daurewa kawai tay ta bude idonta ta kalleta wai dan kar yasrahn taji kamr tay mata butulci da rashin kirki. Yasrah ta mata murmushi mai sanyi Tace good morning anty Reemah how r u feeling now? Kikriran murmushi tay tace am fine my sister karki damu Ai Jikina yay sauki.. Ahankli Yasrah tace Alhamdullahi. Ajiyar zuciyane ya kufce ma Adiahar, daga bisani sai hawaye ya fara biyo baya nan ta rike hannun yasrahn jiki a muce tace i am sorry for dragging u into all this my dear, im really sorry, its all my fault...cikin kuka sosai take fada wanda kukan tanayinshi ne harda son ganin mijinta a inda take ayanzu bawai dan baqin cikin tuna abunda ya faru da ita jiya awajensa ba. Yasrah ta rungumeta sosai tafara rarrashinta tanamai bata hakuri. Hakurin da yasrahn take bata yasaka ta cigaba da kukan thinking of her life da duk abubuwan da Ahmed ya mata a daren jiya. Tambayar zuciyarta take meyasa zaina walakanta haka What its her fault in loving him?tasan Laifinta ne data bata masa ransa but he alwys purnish her with insults and all sort of domestic voilence why? Bata da darajan da zai tausaya mata ne? Koko kawai laifin data masan ne yakeyin tsanani? Tun tanayin wayann tambayoyin acikin ranta har saida suka soma fitowa fili Kuka take sosai ajikin yasrah jin yaune karo na farko data samu wacce zata rungumeta cikin so na tsakani da Allah da kuma tsananin tausayawa. Silently yasrah take nata kukan jin yadda Adiaha take fitar da zafin rudanin dake cikin zuciyarta. Rarrashinta ta dingayi tana bata hakuri har saida taga hanklinta ya dan kwanta sosai. Suna cikin hakan saiga fahad ya shigo da ledojin shopping manya har guda uku. Kai tsaye Ya aje akan table snn ya gaishe da Adiaha da jiki ta amsa shi cikin fara'a da nuna godiya. Wani iri yasrah takeji dan bata fiye son hakan da fahad yake mata ba tana tsoron ranar da zaizo yace yana sonta a fili which she knws she cant love him back sabida batajin hakan aranta. Koda Adiaha taga abincin sai taji kuma tana mugun sha'awar ci dan rabonta da cin abinci tun jiya da safe data sha tea a gadon asibiti. Zasu je wanka fahad yace zaije gida ya dawo Yasrah ce ta rakashi har kofa tana masa godiya Bayan ya tafi Kafin nn ta dawo ta hau aikin taimakawa adiaha ta kaita har bathrum tana tsaye tana kulawa da ita sabida bata iya tsayawa dakanta sabida tsananin hajijiya da jiri ahaka dai har tayi wanka da ruwan zafin sama sama duk dama ba isashe bane amma sosai ya taimaka ma wajen tsaftace mata jikinta. Koda ta fito kwanciya kawai tay sabida babu man shafawa babu pad din datasaka. Sauran kudin da yasrah ta ara awajen maryam dama 30k ne jiya ta biya mai uber 2k,kudin gado kwana daya 15k kudin treatment 9k na night din, dan sauran daya rage da baifi 4k ba ta fita taje nearest hospital kiosk ta siyo mata sanitary pad da 2 cotton pant, da brushes guda biyu da karamin tootpaste da oil na pears dan madaidaci. Tana dawowa Pad din ta fara saka mata ta ajikin pant snn ta bata saka ajikinta, snn takaita tay Brush ta dawo taxo ta zaunar da ita ta bude mata abincin ganin tanajin yunwa sosai tafara ci sai ita ta shiga wanka. Ta dade awajen wankan bata iya tabuka komi ba zycyarta na mata wani irin nauyi lumshe idanun ta tay maganganun da Adiahi ta dingayi cikin kukan ne kawai suke dawo mata akanta. She learnt one valuable lesson today ba akan namiji bama akan rayuwa ita kanta. Wann darasin kuwa shine: "Duk wani abunda zaka so a duniyan nan to ka so shi dan daidai". Idan ba haka ba kuwa wann abun shine zai zamo maka wani babban silar kunci da kuma wahalarwa a rayuwa. Shi so idan yay kadan bazaka ji gardinsa ko kagane amfaninsa ba. Amma idan yay yawa bayayin daraja snn babu komi acikinsa sai tarin wahala da cutarwa. Ubangiji Allah shine kadai ya cancan kamasa irin wanann soyayyar da babu iyaka dan kuwa Allah shikadaine baya mantawa bayan butulci kuma shine snn Adalci amma ba dan Adam ba. Har ila yau bata kallon aibun Adiaha sosai wai dan ta so wanda take so ayadda take sonshi da tsanani, amma gani take irin son datake masan ne sam baidace dace dashi ba dan aganinta Ahmed does not dersve her in the first place. Takai mintina sha biyar anan kafin nan tafito ta samu Adiaha taci abincin sosai ta koshi har ta koma kan pllow ta kwantar da kanta idanunta a lumshe dan kuwa cikinta na daukawa babu wanu abunda ya fara fado mata arai face ta koma gidan mijinta ta kara rokonshi ko da zai yafe mata su zauna. Zama yasrah tay ta shafa oil din sama sama snn ta maida kayan jikinta ta saka hijab dinta. Duba tay taga wayar da maryam din ta bata ya mutu ashe tun jiya cikin dare. Takaici ne ya bi ya kamata dan Allah Allah take takai karar Ahmed gida. Tay ta jira koda zata ga dawowar fahad ta amshe aron wayarsa sai shiru shima bai dawo ba. Sama sama taci abinci sabida karta bar cikinta da yunwa. Around 10am doc da likita suka zo yin round aka kara dudduba Adiaha aka babbasu shawarar cewa tana da bukatar cin abiinci mai kara jini da kara lafiyar jiki snn aka sallamesu. Nurse tace su tattara nan da 10 min zasu kawo wani patient a dakin. Babu bata lokaci yasrah ta fara tunanin inda zasu dosa dan ita kanta tsoron komawa gidan take tuna yadda jiya ta mammasa rashin kunyar nan. Fannin Ahmed kuwa biodun ya kira last last yazo ya bude shi ta waje Abakinsa yake jin cewa ai sunje asibiti. Wanka yay ya sanya suit dinshi hankli kwance ya fito family sassafe ya kai maganan gaban babansa da yayun sa duka biyu. Kowa anan saida yaji haushin Abunda Adiaha tayi matuka. Alhaj bello yay bambami sosai dake duk sun saka rai har saaida yafara jin haushin bin bayanta dayayi abaya . Yadda Ahmed ya maida maganan yasaka kowa yasoma jin haushi da takaicin adiaha. Akan me zatay abunda tasan dolene ya shafe su duka ita kadanta?.. Did she think marriage is joke. Alhaj bello yafara suruty yana cewa ta rainasu. Ɗan kimar datake dashi a idonsu anan duk ya zube kasa, su anty adizat kuwa yau kamar zasu zuba ruwa akasa susha tsabar murna haka sukeji aransu musmmn ganin yau kowa ma a gidan jimada haushin Adiahan yakeji. Ahmed yace zaije ya daukota anjima tana kwance asibiti babu ma wanda yace shima zaije, Koda yaje asibitin bai duba ba yay zamansa a tunaninsa suna ward. Sai wajajen 10am snn ya tashi akan kujeransa yayo ta wajen da tunanin bari ya zo ya duba yasrah yaga ko taci abinci snn ya kora yasrahn danta shirya taje makarnta. Koda ya zo bai gansu ba yafara tambaya aka ce masa banan suka zo ba. Asibitin da nurse take direct ya wuce aka ce masa tana suspension Neman adress din gida nurse din yay direct ya wuce nan, yana parking a kofa yasaka aka kirawo masa ita nan danan ya fara tuhumar ta inda matarsa da kanwarsa suke. Hakanan ya tada musu rikici yace indan bata fada ba wnn karon zai saka a mata abunda bata tsammani babu irin magiya da rantsuwar da nurse din nan bata masa ba, da kyar ya hakura bayan mijinta ya fito ya roka mata arziki. Agaban Ahmed din ya dada nanata mata cewa bayason yakara ganinta da matar Ahmed. Ahmed yana barin wajen ya koma asibiti still no clue of inda suke gashi baiji kiransu hajiya ba yasan kenan yasrah bata nemesu ba. Hanklinshi yaji ya fara tashi yana tunanin inda zasu kasance. Ata fannin su yasrahn kuwa dake Adiaha ta dan samu gwarin jiki haka suka daddafa suka fito bakin asibitin suka zauna da tunanin inda zasu dosa duk dama Adiaha so take kawai taga sun koma gidan mijinta kai tsaye. Yasrah kuma jiye mata takeyi, gani take kamr ba daidai bane Adiaha ta koma gidansa just like dat bayan irin walakanci da dukan dayay mata jiya. Da kyar yasrah tay convincing dinta tace mata yawan koma masa datakeyi shine yasaka yake rainata. They have to wait for a bit, sai can kafin nn fahad ya dawo tare da shi da maryam a babban jeep din gidansu fahad din mai tinted glass. Suna karasowa duka suka kara gaishe da Adiaha da jiki. She admire them cos they look soo young and rich. wayar fahad ne ya fara ringing yasrah tay maza ta Janye maryam din gefe duk dama tana tsoron yoyon da bakinta yakeyi,kudi take son ta kara ara mata wanda zai ishesu su kama hotel room kafin ta kai karar Ahmed dan aranta ta qudura sai ta kai kararsa an karbawa Adiaha hakkinta koda awajen iyayensu ne. Haka Maryam ta dinga jan maganan tana mata fada akan shawarar data yanke nakai Adiaha hotel har saida fahad ya taho wajen ya samesu sunakan musu Yasran ta hade rai tace indai bazata taimaka ba kawai shikenan Amma dai bazasu maidata gidansa ba. Atakaice dai abunda bata son ne ya yuwa musammn ma da suka fita kawo dalilai na rashin kyautuwar kai matar aure cikin hotel lodge batare da sannin mijinta ba. She have to give in to plan B which is ta nemi taimakon daya acikin su,toh saidai maryam kuma tace tafiya zasuyi yanzu ita da mamanta zasuje wani gaisuwa a kaduna. Karshe dai offer din Fahad din dan dole ta amsa badon ranta ya so ba. Adiaha kuwa tuntuni tay shiru tana lura da su aranta mamakin halin yasrah take ganin yadda take ja wa fahad din nan aji sosai, harma in zai mata abu na alheri har wani dar dar yakey baison yay garaje,kusan komi ma saida cikaken permision dinta, ahakan ma tana karba tana nuna kamr bataso karban ba. Despite him being super cute and charming ga kudi data gama ratsashi amma taga yasrah is not even moved or touched by any of dat itace ma ake haba haba akanta ana bibiya kamar sarauniya. Ta tuna ashe ma haka taga Ahmed dinta shikan sa yake treating din yasrah so difrntly from how he treat her ita datake matarsa. Ta tuna jiya da ace itace tay masa borin nan ta kuma cijeshi ko ta kwada masa wani abu akai kmr yadda yasrah tayi da halama gawanta kawai za'a fitar tsabar yadda baya sake mata fuska idan tay masa laifi. Hakanan sukaje har kofar gidansu fahad Adiaha nata kallon mansion din ganin lallai iyayen fahad suna da kudi sosai,tay tunanin yasrah zata bishi sai taga bata motsa awaje n ba, suna wajen ya shiga ciki ya fito Ya bata keys na wani quest house din baban shi mai kyau acikin gwarimpa 4 bedroom flat ne mai kyau wanda is fully furnished babu abunda babu aciki. Anan suka yada zango ita da Adiaha. Yasrah ta jona wayar da maryam ta bata a cagi. Su ukun duka suka dan taya Adiahan hira dan ta sake jikinta kodan tay murmushi. They forced her to gist them, haka sukata sakata magana, harsaida suka saka ta dan sake jikin nata sosai snn yasrah ta rakosu waje tana mai gode musu da taimakon da suka mata. Tace zuwa gobe haka zasu koma gida she just want to give her aunty a breathing space, kowa dai ya nuna ta fahimce ta. Adiaha na kwance cikin kamshi turare ga A.C mai ratsa kwakwala, ga abinci kala kala amma duk wann basune agabanta ba. Babban damuwarta shine Ahmed and Ahmed Alone dan yadda kasan tay kwana hamsin bata gansa ba haka takeji aranta. Tafi awa guda tana kwance cikin tunani musmmn ma da bataga yasrah ta dawo ba. Yasrahn na can ta bisu a motan fahad suka kaita taje har cikin bank tayi withdrawing kudi a counter snn ta maida ma maryam 30k dinta duk dama taki karba. Snn sukayi drpping nata agida, daga nan mall taje ta siya abaya nata da na Adiaha da dan abunda zasu bukata nayau. Ta riga tay warning dinsu akan karsu sake su fadawa kowa cewa sunsan inda suke. Hakan kuwa akayi da yamma fahad ya tafi niger state dan karma ayi suspecting dinshi. Maryam sun tafi kaduna Ahmed yay neman duniyan nan masu yasrah acikin garin Abuja ammai bai samesu ako ina ba tun baison hanklin sa ya tashi har saida yaji baiya ma iya zama. Wasa da wasa saida hanklin kowa ya tashi agidan jimada at same time ana cikin tashin hanklin kafayat ma ta fito da kalar nata makircin tafara cewa Adiaha tasan metake kullawa da take yawan zubar da cikin Ahmed ita da nurse din can halama mayu ne dukansu tunda ance garinsu daya. Haka Da yamma kowa ya firfito tsakar gidan ana tattaunawa kowa da kalar ba'asin dayake bayarwa akan Adiaha. Anty ramotou ce tay tattaki tun daga gidansu tazo itama tanayi tanakai rahoto awaya ma aunty mojushola. Take matayen gidan suka juya maganan sukace Adiaha ta yi kidnapping din yasrah ne sabida ta dau fansa.. Abu dan kadan suka maida shi babba, ga kafayat ta nace wajen kkrin cusawa alhaj bello jin cewa tsafi da maita Adiaha takeyi da jinin jikokinsa. Anan kuma su anty nurat sukace ai she kidnapped yasrah ne for ransome money, tagama lashe yayan AHMED acikinta ta dauke sistersa kuma ta boyeta dan abiyata kudi. Haka suka maida maganan ya zamo tamkar wani gaskiya sunatayi dan kowa da kalar tsanan da yay ma Adiaha. Alhaj bello duk ya rude abu kadan sai ya nemi layin su hajiya kahdijatu dana hjy maimunatu saidai dukansu biyun basa shiga. Bincike akeyi Ahmed yaki ya zauna waje guda yayansa ma nakan tayashi nemansu, basuda wani clue, yaje schl nace yasrah bata zo ba, fahad da maryam duk ance masa sunyi tafiya. Dama Already Biodun ya gaya masa cewa shine ya kirawo musu uber nan ma akayi asarar kudi wajen tracking din uber din tun wajajen 12 na rana har saida yamma yay sosai kafin aka ci nasarar samo shi ta tracker. Nan aka tattaroshi lokcin ana neman karfe 8 na dare. Iya abunda yasani ya fada musu yakaisu har bakin asibitin. Koda Ahmed ya bincika ya gano eh lallai anan jiyan suka kwana yadan ji hanklinsa ya kwanta.. Tambayar duniyar nan yay ma nurse ko tasan inda suka dosa amma bai samu kwararren amsa ba sakamakon lokacin da sukabar asibitin basuyi ma kowa sallama ba kuma a motar mai tinted suka fita. Ata fannin su Adiaha kuwa dawowar yasra ne kawai yasaka ta katse tunanin Ahmed din datake cusawa a zuciyarta duk dama yasrah ta lura da cewa har yanzu hanklinta bai wani kwanta ba gidan kawai take tunani. Kowani lokaci taganta zaune saidai taga ta lumshe ido hawaye. Inta fara mata magana akan tadena cusa damuwa aranta sai ta boye mata tace ai akan babynta data rasa take shiga damuwa ba akan Ahmed ba while the answers are writting in her eyes itadai mijinta kawai take so. Abun nata damun yasra aranta can da wayar ya kammala cargi tafara neman layukan iyayen nasu bata samesu ba itama. Haka sukayi zaman su biyun anan wani lokci atare wani bin kowa shikadai cikin tunani.. Time to time haka yasrah takan jata cikin magana sabida mamakinta take sha haryau ganin yadda ta cusa Ahmed aranta haka nan kawai. Sumtimes she wll tell her some stupid reason takance ai zama dashi yafi mata zama agaban iyayenta datana living sinful life wanda babu kwaɓa aciki gara tay zama agidan mijinta. Tace ma yasrah son Ahmed datakeyi aranta itama kawai Tsintarsa tay arana tsaka acikin zuciyrta..she feel he is her true love and her messiah, her life changer.. tafara gaya mata Abubuwan da ya mata na alheri arayuwa kamr sutura, ci da sha, ya bata mota ya bata kudi ya bata sana'a,. tana jin dadin fadin alherinsa amma inta kama na sharri ne sai tsamesu ta zubar ko tana boyewa wasu kuma tana lullubewa da uzuririka marasa kama hankli. Itadai tanason shi..cos she thinks he is perfect bazata taba samun wani kamarsa ba, kuma aganinta duk abunda ke faruwa tsakaninsu laifinta ne yafi yawa aciki. Tace ma yasrah kawai dai Ahmed bai iya fushi bane wani lokacin, amma Ai duk abunda yay mata jiyan ma bason ranshi ba ne,He is a gentle man, He doesnt even meant it kawai dai tana kuka ne dan batason tanaganin bacin ransa. Yasrah bata san yaushe tafara sauke mata hawayen takaici ba. Tabi tarasa me zatace mata...gaskiya Adiaha tay nisa batajin kira. For u to deny the truth in front of you and beautify ur worst realities ai tamkar ciwon tabun hankline dayake needing serious attention daga wajen likitocin mahaukata. Saiyau yasra ta fahimce how easy is it for adiaha ta zaɓe Ahmed sama da Addininta da iyayenta da kuma zuriar'arta. Tunda ta fahimceta ahakan sai tay shiru tafasa bata shawarar kai kararsa gaban iyayen sa datake da niyya kawai Kasa ce mata komi tayi ta zuba mata ido tanajinta tanata yabashi. Sai Can da sukay wanka suka sauya kaya cikin samun wata nitsuwa suka ci abinci snn suka dawo suna dan Hira. Adiaha was asking her about fahad tace mata bbu abunda ke tsaninsu they are just friends. Hirar da ya jawo yasrah ta fara wayar mata dakanta kadan kadan kenan. Tasan Adiaha ta girmeta a shekaru by far but as a sister in islam tana jin kanta free da ita so she feels she can tell her the truth acikin hikima. Adiaha na tunanin inhar namiji ya fara crushing akanki kuma kagansa kyakkwa mai kudi just love him back wirh all u have sabida bazaka samu wani kamarsa ba Yasrah tace mata ba ta haka abun yake ba.. Bakowani namiji bane yake derseving aso shi alkcin dayake so. Snn tace mata ai Mace ansan ta da jan aji ne bada sake ajinta kowa yana daukarta easy and cheap ba. She gave her good examples of yadda ake neman soyayya acikin mutunci Yadda koma ace Mace ce taga wani namiji take so ba shawara mai kyaun bane taje tafara aproaching dinsa anyhow. Tasha mamakin yadda yasrah take gaya mata cewa akowani hali taja ajinta kawai,namiji ba shine yake determining destiny ko fate dinka ba, idan ma yace yana son ka time to time yakama ta kana nuna ma namiji kaidin ma mai tsada ce snn zaka iya tsayawa da kafafunka ko babu shi. Maganan har yadan fara shiga ran Adiaha sabida babbn burinta ne taga Ahmed yana daraja ta kamr yadda yasrah take fada acikin hira. But later later bayan sunje bacci sai kuma tafara tunanin ai yasrah karamar yarinyace mai tasani akan maza da har zata faffadi hakan? Juyi take da tunanin mijinta she tot maybe is just her own childish sentiment ai namiji yafi son submissive woman irinta bamai jan aji ba. Dakyar akayi bacci yau agidan jimada Ahmed kam baiko iya runtsawa ba. Asubahin fari layin su hjiya ya fara shiga, kirar alhaj bello ne ya soma tadasu abacci nan ya gaya ma matarsa hjy khdija cewa Adiaha ta tafi da yasrah wani waje anakan nemansu ba agansu ba. Hanklinsu ya tashi sosai sabida yadda aka jujjuya maganan ya dawo kamr na kidnapping, tace masa ai suma sunxo abujan jiya cikin dare zasu shirya su taho. Nan suka kira Ahmed bai daga ba.. Layin yasrah shima a kunne yake amma ba adagawa hakama layin adiaha dake duk wayoyinsu na gida. Hjy maryam ce tace akira mata fahad da maryam duk dama an gaya musu Cewa ai basa gari da abun ya faru. Layin maryam bai shiga ba saina fahad ya shiga Suka gaisa lafiya lafiya bai boye musu ba yagaya musu inda yasrah suke haka suka dinga masa godiya jin shine ma ya taimaka musu and they are safe. Bayan sun kammala wayar Lambar da za'a same tan ya tura ma hjy khadija ta tex kai tsaye ta kirata lokcin tana sallah Bayan ta idar ta dau wayar tana mamakin yadda akayi tafara maido mata kira sabida duk kiran data musu bai shiga ba kuma tasan bazasu bibiya unknwn caller ba. Tana daukawa tay sallama hjiya kahdijatu ta sauke ajiyan zuciya tana cewa hajy maimuna Alhamdullhi na sameta Adda. A handsfree suka saka call din ko gaisawa basuyi suka fara tuhumar ta meyasa tabi Adiaha suka bar gida. Dik hanklinsu ya tashi ta bari har Saida suka kammala maganna snn tafara gaya musu cewa ai fada sukayi da Ahmed din kuma shine takaita asibiti daganan sukazo nan gidan akan yau ne zasu koma gida. Hjiy maimuna bata karasa jin bayanan ba tace kawai yanzu yanzun nan maza maza sukoma gida at that moment suma gasunan zuwa gidan jimada din koma wani irin matsalata in sunzo za'a warware. Zuciyarta na bugu ta amsa da toh kafin ta katse wayar,tay tunanin tajr dayan room din ta tada adiaha wani zuciyar yace mata hala tana bukatar baccin safen nan tunda likita yace jininta yahau. Da tunanin hakan ta basar, wanka ta shiga jim kadan ta fito ta shafa mai ajikinta ta shirya tsaf snn ta fito agurguje ta musu tea da sandwitch ta kai dakin da Adiahan ta kwana aciki. Sallama tay amma sai Shiru bataga kowa ba. Aje farantin data shigo dashi din tay da tunanin hala wanka takeyi. Saican ta lura da yadda aka gyara kan gadon kamar ba akwanta akai ba. Kofar bayin ta nufa ta kwanwaksa takuma kira sunanta sai shiru after some minutes ta bude ta shiga taga nan ma babu kowa. Lokci guda taji hanklinta ya tashi arikice ta fito har ta bakin gate tana kiran sunanta anty reema, anty reema, anty reema. Sai can mai gadi ya leko yake gaya mata cewa tun da asubahin fari Adiiaha ta fice amma tabar mata wani sako... [7/21, 4:44 PM] SURAYYAHMS: Gaban yasrah ya faɗi ta juya a mamakance tana ta kallon mai gadin dake mika mata farar takarda ayanayin tuhuma ahankli tace "saƙo kuma?"gyada kansa kawai yay snn ya karaso da saƙon adan paper haka ya miƙa mata ta saka hannu ta amsa.. Short letter tagani an naɗeshi tsaf an linke shi. Bata budeshi cikin garaje ba cos Wani irin feeling na embrassement ta dingaji aranta alokacin, ajiyar zuciyane ya kufce mata har saida ta juya ta koma ciki snn ta bude letter tafara karantawa. Farkon Abunda ta gani shine kalman.. "I am sorry yasrah! Kinyi karama da zaki fahimce dukkan abunda nakeji akan yayanki cos Love is not yet for children like u. my dear sister, nasan taimakona kike sonyi and i apreciate dat,amma kisani bana tsammanin ina bukatar taimakon ki ayanxu,pls i dont want u to take on my fight for me anymore, kituna fa kina da karatu agabanki, nikuma i seriously can't live witou my husband, he is my life.Cant u see I'm suffocating in here witout him?Dis marriage is all i have pls ki fahimce ni. shiyasa ako yaushe nice zan koma garesa na kintsa aure na dashi. I made a mistake and i want to take responsibilty of all my mistakes. Am not happy dat u hit him bcos of me jiya,no matter what 'i wll not hit him,Inma kashe ni zaiyi so be it,nide i love him..and i cannot longer hide here with u cos u will neva understand how i'm feeling witot him amma nasan idan kika kara girma kika samu wanda kike so aranki xaki gane mena ke cewa yanzu nide na koma wajen mijina.. Yasrah ta karanta letter yafi sau uku tanamai ciza laɓbanta cikin tsananin takaici sai can kafin nan wani nannauyar ajiyar zuciya ya kufce mata.. Nade letter tay ta zubashi a gwandan shara jikinta a sanyaye sosai dan bakaramin sace mata gwiwa Adiaha tay ba Coupl with wani haushin data soma ji aranta,cos Some of her words are not nice at all. Tsintar kanta tay da jan tsaki akai akai haka kawai, cikin furzar iska tafara maganan zuci tana cewa "Lallai anty reeman nan,mutum ya ci mutuncinka ya bugeka yana kwallo dakai amma har shine kake karewa kana kiransa miji? Is love a slavery, or is marriage a death sentence? Tayaya ne wai mutum zai zauna acikin cutarwa batare da yana ganin aibunsa ba, Tsaki taja waima Metake nufine datake cewa i am just a child bazan gane komi ba? So idan bankai shekrunta ba shikenan hakan yana nufin bazan iya bata shawara ko in gaya mata gaskiya bane? But Why did ppl think dat age is all about maturity? While in reality maturity has nothing to do with age, shi maturity halin mutum ne dake jikinsa. Gabaki daya tarasa me zatayi dan sosai lamarin Adiahan nan ya karya mata duk wani hubbasan datake ji aranta na son taga tana taimaka mata akan case din an... Damuwarta shine taga an karba mata yanci awajen Ahmed ta inda zainaa respecting dinta as a woman bawai dan ita matarsa ba, snn kuma mutum mai daraja, snn ya daina ci mata mutunci ko yana dukanta kwata kwata. Shiru tay cikin nazari cos She was lost on tots of What to do next,sai can ta yanke hukncin kiran maryam suka gaisa snn suka fara tattaunawa akan maganan, nan ta gaya mata duk abunda Adiaha ta rubuta mata a letter hoping ita datake karatum law tare da ita tana da vision hala zata kara mata kwarin gwiwa na neman wa Adiaha respect da darajarta na dan adam. Da mamakinta taga maryam kam dariya ma abun ya bata sosai,saida tay mai isarta snn taja wani tsaki cikin jin takaici tanamai cewa nide bana son ince maganinki kenan kawata but i hope dai kinkoyi darasi ko?Dama ai ba'a shiga tsakanin mata da miji duk wanda ya shiga Karshe shine za''a barsa da jin kunya!!"ke yanzu duk wahalan da kika sha din nan akanta jiya u mean she left u with dat stupid note? Who is the immature one here? Yasrah tay shiru bata amsata ba idanunta a lumshe sosai. Cikin kyabe baki Maryam tace, Hmmm inda ace ni kece wallh daga nan i wll just learn to mind my own business musmmn ma da tace miki bata son taimakonki ynzu, just let her be ai bawai babu iyayen su bane araye. why not kema kawai ki kyaleta dashi din kawai inma kasheta zaiyi yayi kamar yadda tace din and dats none of ur isshh Abeg. Idon Yasrah a lumshe da wayar a kunnenta ahankli tace "NO WAY! Dats not right maryam. Maryam tace what then is right? Ita abunda takeyi dede ne? Zakiyi forcing kanki ne akan matsalar da banaki ba? For god sake yasrah dat woman is totally blind bata ji bata gani, kibarta kawai... jikinta ne zai gaya mata ai Duniya budurwan wawa ne ai. What ever she get will be as a result of her foolishness. Yasrah Tace stop it maryam. Kifara fahimtar rauninta mana tukuna,for a woman to secrificed everything in her life for a random man dat means She loves him alot and unconditionally. Maryam taja tsaki Tace 'Dat is not love at all yasrah. I agree dat kowa zai iya fadawa cikin tarkon soyaya irin wann, but Love free the soul, not enslaved it. Ai Ka so a soka shine asalin soyayya. Yasrah tace yes, amma da baiya sonta da bazai je ya auro ta ba tun farko! Maryam tace eh ya auro ta,amma kuma ruwa baya tsami a banza ai..love is all about give and take yasrah not some cooked infatuation or some selfish mixed emotions,dayawa wanda sukayi aure azamanin nan basa sanin cewa ba real life partners dinsu suka aura ba sai har sun fara zaman aure da juna sai kuma sugane cewa basu dace da juna ba sam sam cos they are not even compatible. Wasu basa taba sanin basa son mijinsu ko matansu har sai sun zauna a inuwa daya a matsayin ma'aurata. mace itace ke rainon mugun halin namiji a duk a inda kike ganinsa yana bazawa mai kyau ko marar kyau agareta. If ur anty reema wants him to stop, then i think she can start dat by changing her ways of handling him, 'inkuma taga bai sauya ba then saita barshi ba ayima namiji dole period. Cikin katseta Yasrah tace naji abar maganan soyayya tukuna,let take about humanity so are u in support of domestic violence? Shin a lokacin da ake dukan wata ƴa mace agabanki Dauke kai zakiyi kiyi Shiru koko zakiyi wani abu akai?. Is it fair for a man ya dauki wann danyen hukunci akan matarsa na aure? Maryama tace i am not saying is fair. Domestic violence musamnn ma ace mijine yake dukan matarsa haka in all ramifications is unfair kuma injustice ne Yasrah tace good! 'U think is unfair, is injustice. Toh amma meyasa kike judging dinta ita kadai batare da kinyi tunanin tsayawa akan injustice din da akayi mata ba. Maryam tace sabida itace take jawowa makanta. Yasrah tace no, is becos is not hapenning to u and it won't affect u. But believe me dis attidude will speaks againts u and againts life itself. Hmm meye amfanin karanta law damukeyi? Maryam tace to be in the legal system to fight againts crimes and not to fight for sumones else marital problems. Yasrah tace hmm dats ur own opinion sabida ba akanki ko akan wani naki yake faruwa ba? Shiru maryam tayi batace komi ba. Yasra tace if domestic violence is unfair why can't we help a sister? Doesnt matter if she is alwys wrong ko ita take jawowa makanta, amma kalar hukuncin da akayi mata fa? nide aganina mafi muhimmaicin dalilin dayasaka nake karanta law shine."to stand for justice! And i wll do just that. Maryam hatta Addininmu akan Adalci aka gina shi, adalci ba shiga damuwar da bata shafeka bane na amince amma kisani adalci fa shine kaso ma dan uwanka abunda zaka so ma kanka da yayyenka da kannen ka,Justice is selfless and humane baya bukatar sai ka san mutumin ko ka hada jini dashi..inkaga yana cikin state of helpleness stand with him, protest for him, try and prevent dat injustice from hpning to him, sabida yau idan baka kyamaci hakan ba gobe akanka zai iya fadowa. snn kisani don ba'ayi maka zalunci da rashin adalci ayau ba, karkace da son ran wasu ne yake faruwa da su, snn dan bai faru dakai ba, kar kace babu ruwanka ko kayi shuru akai kace bazaka iya taimaka ma wanda yake faruwa dasu ba dan bai shafeka ba. dan wani abu na matsalar zaman aure baiya faruwa dakai bashine yake nufin baya faruwa a duniya ba. The table do turns yau inya tsallake ka akan yarka ko jikarka zai faɗa,saidai alokacin bazaka iya yin shiru ba sabida dolene zai maka ciwo sosai. I belive dat..anty reema bata fahimce halin da rayuwar ta yake ciki bane aynzu, cos she is now blindly and madly obsessed with him. Nide walhi nasan bazan iya zuba ido ina kallo ana cutar da innocent mutum haka ba. I will surely stand for her in my own way! Tunda bata son taimako na aynzu na amince, nima bazan takura mata ba cos its her life afterall, but I will make sure justice is served btwn them,ban damu ba koda daga baya zai zo ya zamto itace da gaskiya ko bata dashi ba. A sanyaye Maryam tace hmmmm, i see ur point now..toh shikenan nide saidai ince Allah ya baki sa'a kawata. As for me i can't take panadol for anyone's headache espicially idan mutumin shiyake son shiga damuwa dakansa ba wani ke tursasa ba. Yasrah batace komi ba har suka canza topic din daga bisani ta katse wayar ta fara shirin komawa gida agaggauce. Adiaha kuwa tunda ta fice agidan ta bar yasrah aranta takejin kmr bata kyauta mata ba. But what can she do duk kwakwalta abirkice yake Yanxu haka bazata iya tuna abunda ta rubuta a letter bama dan muddin bata tare da Ahmed rasa nitsuwar jikinta takeyi gabaki daya, yau da ta farka aurenta kawai take tunani ayau tsabar yadda ta farka acikin yanayin nauyin xuciya da cirkewa tunanin atake takejin bazata iya zama ba dolene ta koma dakin mijinta ta lallaboshi. Dake anguwar masu shine Tafiya ta dingayi akan street tana neman abun hawa, wanda Bata samu abun hawan ba sai can around 6:45 am . Dubu daya ya amince zai kaita har kofar gidansu shiga tay ta xauna tay shiru, can after like 20 mint saigasunan sun iso Gaban gidan jimada. Sauka tay ta buga gate biodun ya bude yana mamakin ganinta ita kadai babu yasrah duba da irin nemansu da akeyi, bata kula gaisuwar sa bama tace ya bata aron 1k inta shiga ciki zataje ta dauka ta bashi bai Batare da ya musanta ba yaje ya dauko ya damka mata ahannu ta amsa ta biya mai adedeta sawu ya tafi. Tana juyowa taji jikinta ya dau sanyi tsoro da fargaba mai yawa ya fara lullubeta tanajin tsananin fargaban shigewa ciki. Biodun nata kallonta baice mata komi ba harta karaso ta wajenshi jiki a sanyaye ta shiga cikin gida batare da tacemai uffan ba. Tafiya take a dar dar tana waige waige kirjinta na tsananta bugu kamar wanda xai faso ta waje gani tay babu kowa a tsakar gidan probably bcos is too early. sauri tay tana karasowa ta bangarensu da Mamakinta taga babu motar Ahmed anan waje. Tunani tay ko neman ta yaje,nan ma tay ta xaton wai ko hanklinsa ya tashi ne da bata kwana agida ba ya shiga gari nemanta Maybe he didnt even sleep well. Ai dama can aranta tasani Ahmed dinta yana sonta snn yana da tausayi. Bata gama amincewa da hakan ba harsaida ta shiga gidan taga baya nan aciki. Wani irin tausayinshi ta dingaji aranta tana tunanin halin da xai iya shiga ciki har kasar zuciyarta tana danasanin bin yasrah wani waje datay ta kwana gashi duk ya jawo hanklin mijinta yaxo yana tashi.. Tana shiga dakinta bata tabuka komi ba wayarta kawai ta dauka ganin an aje mata shi akan table ta daddana snn ta kira biodun tace masa yaxo ya amsa kudinsa data karba. Dubu dayan ta lalumo ajakarta ta fito dashi waje ta tsaye abakin kofar bangaren nasu har biodun ya sameta awajen yana tunanin ya tambayeta inda yasrah take duba da yadda jiya aka dinga cewa itace ta gudu da ita, saidai rashin fuska da bata basa ba ya saka hannu ya amshi kudinsa kawai ya kara da gaba. Yana kama hanya sai ga kafayat itama ta fito tsakar gidan tana waya acikin sirri tana kwashewa da muguwar dariya. Takun Biodun din ne yaja hanklinta tana juyawa baya ta hango juyawar adiaha cikin gida. Atake ta katse wayar jikinta na rawa ta koma ciki ta samu alhaj bello yanakan lazimi akan sallayarsa yadda ta shigo jikina rawa yasa shi mikewa tsaye kafayat wht is it?, Tace Alhj bello u knw what? Dat ur evil doter inlaw is back! Yace "eheeen? Are u sure Tace yanzun nan fa naganta. Yace "Alahamdullai" Did she come back with yasrah? Da harara ta bishi tace 'waye kuma yasrah abe ni bansani ba. A gaggauce yace let me go and see by my myself. Yana daga kafa taja wani irin burki agabansa tanamai dakamai tsawa gamida harara mai zafi. " _Oya werey?_ are u mad Wai Ina zakaje haka ina maka magana.. Kafin ya budi baki ta kaara katsesa cikin bori..i said ure not going anywhere. Call Damilare Now, baka ko jin tausayin shi kana kallo ya fita nemansu agari tun sassafe yanzu hala bai ma yi bacci ba, just tell him to come back home. Wayarsa ta dauka ta dangwala masa a hannu tanakan bambami ta ciro nata wayar ta dannawa su anty mojushola kira tace musu su iso gidna yanxu marmaza ganan mayyar Adiahan nan ta dawo musu gida. Sukam dama da shirinsu suka kwana dan jiyan bakaramin bori anty moju tayi ba. Babban Damuwarta shine kashe musu yaya har biyu da akace Adiaha tay acikinta. She slept while cursing her. Tana gama amsa wayar ta sako anty ramouto agaba tare da gangamin sauran matan association dinsu su wajen takwas da sssafen suka debo garin toka da ruwan fenti suka taho dashi direct gidan jimada wanda zasuyi disgracing din Adiaha dashi. Adiaha na dakinta kanta adaure ta rasa me zata farayi guda daya tun kafin nan Ahmed ya dawo. Ta rike wayarta hannu jikinta na rawa tanata tunanin ta kirashi. She is asuming cewa Ahmed ya huce hala yanzu nemanta kawai yakeyi sabida bata taɓa kwana awaje ba komin fadar da zasuyi. Ata fannin Ahmed kuwa tun bayan sallahn fajr da ya kira wayar iyeyan nasa anan ne suke gaya masa cewa ai sunyi magana da yasrahn ma, wanda yasaka nan take yaji hanklinsa ya wani kwanta atleast dai nothing bad has heppen to them. Kasa zama yay ya fice agidan dan yazo yaji sauran karin bayani inta kama yaje dakansa ya daukosu ne sai yaje. Ahmed nakan tuki daf zai karoro hanyar guest house din da su hjy maimuna suke kenan saiga kirar baban shi ya shigo wayarsa. Daukawa yay yafara gaishe sa a ladabce . Kai tsaye Alhaj bello ya gaya masa cewa ganan Adiahan ma ta dawo gida. Baice komi ba then He ask about yasrah baban yace baisani ba amma zaije ya duba yanzu. Ce masa yay okay toh gashi nan dawowa gidan shima. Ata fannin su kafayat kuwa haka tay babakere ta hana Alhaj bello daga kafarsa daga sashensa ta umarce shi akan daya zauna anan itace yau xataje ta yi aikinta na matar gida. Fita tay taje tay waya da mamanta tana dariya tana buga shewa, sai can snn ta fito waje tanamai kiran sauran matayen gidan waje tana ce musu sufito ga mayyar nan ta dawo, son raya gurmi yasakasu fitowa harabar gidan akan lokci, wanda basu dade da fitowa ba sai gasu anty mojushola Da gangamin mutanen su. Da kyar anty moju take tafiya sabida tsufa dik an ririiketa, da wakokin su na yarbawa sukaxo gidan bakinsu duk ahade. Nan Kafayat ta wuce cikinsu tanamai ce musu suje suje gacan sashen Adiahan can aje aci mutuncinta mayyace. Haka akayi yuuuu aka bi bayanta ixuwa kofar bangaren Adiaha wanda tunma kafin su fara buga mata kofa ta razana da jin hayaniyarsu a kofar sashenta. Anty nurat ne ta kwala mata kira tanamai ce mata ta fito waje ko suzo su fito da ita. Daga nan kuma Ahmed ya karasa parking kenan acikin sauri ya shiga cikin guest house bayan sun gaisa da iyayen nasa sama sama yake gaya musu cewa wai su adiahan ma sun dawo gida. Jin haka yasaka Hajy khadijatu tace basuci ta zama ba suje gidan jimadan kawai dan ita kanta acike take da Adiaha. Nan suka shirya kansu tsaf ta saka wani abaya hajiya maimuna kuma ta saka doguwar hijabi coffee brown colour suka kamo hanya Driver ne yake kan jansu motar Ahmed nabiyosu daga baya.. Suna shan kwanan anguwa sai ganan yasrah ma tana tahowa saidai nasu gane ta ba dake drivern gidansu fahad ne ya kawota a motar gidan sun dake ma yau sauri takeyi idomin ta dawo akan lokaci tun kafin su hjya su iso. Isarsu Ahmed gidan ke da wuya suka buga horn aka bude musu gate tun ma ba a rufe sun karaso ciki ba suka tarar da ana hayaniya taciki... Ɓari Adiaha takeyi kar kar kar ta kasa tsayawa da kafafunta jin hayaniya da kuma gangamin mata sun cike mata gaban sashenta ana kuwwan ta fito. Kafayat ce ta zo dauke da spare keys na gidan a boye a jikinta,anata bugawa Adiaha kofa akan ta fito nan kafayat ta ciro wani key abakin zaninta ta miƙawa dayan matar tace a bude maza a fito da ita waje kar su shiga ciki ta tsafesu. Ana saka keys Adiaha tafara jin kamar zata daki fitsari ajikinta tsabar tsoro dan already hawaye ya gama wanke mata saman fuskantar gabaki daya. Wani bankade kofar akayi saida taji ta kara razana Kafin tace wani abu sai Yuuuu taga mata sun cakomota waje. Da yarensu suke cewa "Bazasu yarda ba, she must explain ur self to them ta gaya musu yadda akayi ta zubar da cikin damilare har sau biyu acikin ganganci. Ita bama jin yarensu takeyi ba cos she is already terrified kuka kawai takeyi musu ga wani azaban tsoro da ya gama nakasata mata gangan jiki koinanta na rawa dan har hancinta takejin yadda yake kadawa. Rike rike suka fito har waje harabar gida da ita hayaniya ya cikke wajen mata nata tuhumarta wann ta jata nan wann tajata can anata zaginta. Ita kanta Adiaha batasan wani irin kuka mai tattare da azaban tsoro da rudewa datakeyi awajen ba. Kafayat ce mai saka musu mugayen kalmomi abakinsu. Sai tana kawo zancen bambamcin kabila tana hadawa aciki, sai tana cewa ai asali yan calabar mayu ne dama,snn ma ai ance kakarta igbo woman ce. Meaning Adiaha is both a suspected witch and a Wicked greedy person. Tafara cewa matan association wai ai sabida kudin damilare ta aureshi acewarta ai itace tafi kowa dadewa da damilare tafi kowa sanin yadda rayuwarsa yake kuma tun dacan ma bata san shi da Adiaha ba kwasam kawai taga yaje har ya auro ta halama magani suka masa acan. Har kasa suka saka Adiaha ta zauna kowa ya dumbulu toka a hannun sa zasu shafa mata ajiki su mata kwalalan maita komi acikin sauri sukeyin shi..babu wanda yasan cewa kafayat ta zaga tabi kulle kofofin cikin gidan dan tsabar mugun ta brother hamzat was stuck inside yanata jin hayaniyar su tawaje. Karshe ta kofar kitchen dinsu na baya ya balle ya fita snn ya shiga main house domin ya fito da babansu domin shine zai iya zuwa ya tsaida su anty mojushola. Su Ahmed suna kammala parking sukayo wajen daidai lokcin da brother hamzat suka fito a guje shida alhaj bello dake sanye da white jallabiya da hula Anan awaje suka hadu da su hjay khadjitu suma Ko gaisawa basu tsayayi ba suka dunguma izuwa can bangaren Damilare inda asalin hayaniyar ke tashi. Mataye kusan biyar ne akan Adiaha suna kkrin zasu fara walakanta ta Sauran kattin matayen kuma duk sunyi babakere sun tare hanya dan karsu alhaj bello da su hjya su zo su karbe Adiaha awajensu. Hanklin su hjy sosai ya tashi ganin abunda suke shirin yi wa Adiaha? She was like What sort of inhumane treatment is dis for god sake akanta aka fara yin kuskuren zubar da aciki ne? Alhaj bello yafara ihu yana daka musu tsawa akan subar masa gidan sa koyasaka hamsat ya kira musu police cos dis is strickly his family issures bana public ba hjy maimuna tafara taya shi sunata exchanging blows na masifa da sauran matayen tribal assocition din. Anty mojushola ne ta dada birkita wajen tana cewa su Ahmed idan suka sake suka karaso wajen Adiaha waidan su ceceta sai ta tube kayan ta tsirara awajen tsinewa alakarta da ubansu na har Abada. She started insulting jer brother bello in return. Tafara ce masa baida kishin zuriarsa, zubar da cikin da Adiaha tay ai tamkar jinin iyayensu ta kwabar tunda damilare dansu ne..damilare's children are important part of they generational offspring they cant ignore that ,tace sam bazasu yarda ba, suda suke neman haihuwa ido a rufe sai wata wawiyar yarinyace zasu kyaleta tazo tana zubar musu yayansu abanza? Hajiy khadija dake da tausauyi har hawayen tausayin Adiaha saida suka zubo mata. Hayaniya ne ya kaure awajen kokowar tsare su alhaj bello da su hajiya da su Ahmed. Yasrah dake tahowa acikin sauri tana kallon abunda ke faruwa gabanta ne yake tsananta faduwa kanta na kuma juyawa sosai. Daf matan sun daga Adiaha tsaye kenan tanata kuka bata cikin hayyacinta tana layi zasu mata wanka da toka da fenti,wasu har sun debq suna shafa mata akan fuska basu hankara ba Da gudu yasrah tazo ta fincike hannunta daga wajensu acikin sauri tajanye ta turata cikin bangarensun agaggauce. Ko Adiahan ma bata san yasrah bace ta kwaceta harsaida taji ta fado akasa acikin falonta ita kadai kuka takeyi marar kakkautawa. Wani irin baqin ciki kafayat taji ya kamata bana wasa ba su anty nurat kuwa mamakin yasraan sukaji sosai Yasrah ta tsaya abakin kofar cikin dirin masifa she instisted on telling that dat Adiaha bata da lafiya da karfin jiki inma kasheta zasuyi subari ta samu sauki tukuna. Matayen suka dawo kan yasrahn su kayi chaaa suna mata surutu akan ta basu hanya nan ne su hajiya suka harxuko cikin zafi su ma. Rashin kasancewar Adiaha awaje shine ya lafar da hayaniyar.. Brother hamzat da Ahmed suka kore matan association har waje inda brother hamzat yay musu rantsuwar cewa duk sanda suka kara shigowa harabar gidansu for whateva reason babu tantama saiya saka ankamasu an kullesu. Anata hayaniyan man amm Ahmed baice uffan ba duk abunda akeyin nan na tashin hankli. Tsakanin Alhaj bello da yan uwansu rikicine ya dawo sabuwa atsakar gida. Anty moju ta dinga tsine tsine tana kwashe kwashen albarka gashi dama ta tsane tagansa da matarsa khadijatu Duk gani take itace take juyashi shiyasa baya ganin daidai. Ran alhaj bello yay matukar baci sai zage xage yake yana bori shiyana magana ne akan tona ma gidansa asiri da kayan xubda mutuncin da suke jawo masa adalilin gayyatar mata cikin gidan sa da suke yawanyi into his personal matters. Su kuma kishi da hassadar matarsa khadijatune kadai ya rufe musu ido tare da toshe musu kwakwala. Wato dan Damilare dan cikin khadijat ne shiyasa baza ma basai koyq musu baya ataru aga laifin matarsa Adiaha ba bare a hukunta ta. Anty ramotou tace masa sam warayyya yake nuna musu. Yamaida su basu san abunda sukeyi ba. Sukata zaginsa agaban yayansa da su hajiya khadija shima yau yaki sam yay shiru haka sukayi kaca kaca ma juna suka ce masa tunda bazaiyi adalci a tsakanin yayansa ba bazasu kara taka kafafunsu su xo gidansa ba snn duk wata matsala data ballo masa henceforth karma ya nemesu. Kowa baiji dadin yadda suka rabu ba. Anty moju tanata kuka tana zagin hjy khadijatu da yarensu tana cewa basasu yafe mata ba har abada, dan itace ta shanye musu dan uwansu snn ta rabasu dashi. Shima alhaj bellon a mugun zuciye ya wuce sashensa saying dat he dont care bazadai ya amince suna masa duk abunda sukaga dama agidansa ba. Tuni kafayat ta bar wajen ta koma cikin gidan jikinta na bari da bacin rai, a hargitse ta fada sashenta cikin ziriya da tsananin jin takaicin xuwansu hjy khadijatu cikin bacin rai da hucin tsana mai tsanani. Cikin main house na gidan kaf hajya khadijatu ta turasu kowa ya wuce nan suka zauna a falo ita kuma ta wuce daki direct domin ta samo alhaj bello. Tana sallama a dakin shi ta Sameshi yana waya da babban dansa kazeem hawaye masu sanyi na sauka a idanunshi tsabar yadda ransa ya mugun lalacewa da irin abunda su anty mojushola suka gaggaya masa agaban kowa da kowa yanzu. Ata fannin Adiaha kuwa kuka kawai takeyi jikinta duk a sake ta mugun raunutuwa, she was looking soo dejected iya kan yasrah da Hajya maimuna ne kawai suke tare da ita. Dake Hjy maimunatun ce ta shigo ta dagota sama babu abunda takeyi sai rarrashinta tanamai bata hakuri basu kyaleta ba har saida ta dawo cikin hanklinta snn hajiya maimunan ta umarceta akan dataje ta watsa ruwa ajikinta dan ta dawo hayyacinta sosai. Har yanzu Jikin ta rawa yakeyi, da kyar take daga kafafunta ga ciwon ciki cos She was soo scared and devasted. yasrah ne ta riketa suka karasa cikin dakin ta haɗa mata ruwa ta dawo ta fara tayata neman kayan sawa, riga da skirt da hijabi marasa nauyi ta neman mata mai kyau acikin kayanta na wardrobe. After some minutes Adiaha tay wankan snn ta fito jikinta a mugun sanyaye tana jan shessheka hatta kallon yasrah bata iyayi sabida nauyi da takeji aranta. Yasrah kuwa bata kulata ba ta taimaka mata tay kominta a nitse suna fitowa suka samu hjya maimunatu har ta dama mata kakkauran shayi tay toasting mata bread datagani akan dinning table. Kanta akasa ta zauna jikin sanyin jiki, hajua ta miƙa mata tea din tace mata maza tasha shi yanzu..babu yadda ta iua ta amshi tea din tanamai godewa,wasu hawaye ne sabbi masu kuma tsananin zafi suka fara sauko mata sanda ta kurba tea din wanda badon Hajiya maimunatu ta kafe ta ido ba bazata iya cigaba da shansa ba tsabar damuwar daya cika mata kirjinta ayanxu. Shiru wajen ya dauka har ixuwa lokacin da ta kammala shan tea din wani xufa ne na musammn ya fetso mata akai tanata jan ajiyan zuciya ahankli kafin nan akazo aka nemi ganinsu acikin gida. Hajiya maimuna ce ya sako su agaba tana rike da hannun Adiahan sabida matukar tsoron dake tattare da ita.. Da kyar hjya kadijatu ta lallashi zuciyar mijinta data samu yana hawaye. Normally shida dansa Ahmed suna da wani hali they love blaming sumone in ransu ya baci ko wata matsala ya samesu. He kept saying dat yay danasanin fara biyewa Adiaha dan aganinshi duk itace ta jawo wnan hargitsi da bataje ta zubar da cikin nan acikn ganganci ba da duk haka Bai faru dasu yau ba. Da kyar ta lallabesa yay hakuri snn suka tattauna akan maganan su ukun tare da brother kazeem. Kowa acikinsu yana fushi da Adiaha amma a matsayinsu na manya kuma adalai They equally agree to give her a last chance. Cewar Alhj bello idan har Adiaha ta kara memeta irin wann gangancin zai saka danshi damilare da ya maidata garinsu gaban iyayenta kawai. Hjy dai abu dayane Adiaha tayi da bataji dadi ba wanda shine boyewa Ahmed komi datayi game da cikin farkon dana biyun ma. Ahaka suka tsaya da maganan dai kowa yay hakuri snn ta fito tare dashi. Daga can sama kafayat ke satar Kallonsu dan ann tay niyyar tsayawa domin tanajin me zasu tattauna ataciki sabida mum dinta tace mata lallai itama taje ayi da ita amma harga ALLAH tana danjin shakkarsu hajiya khadijatun aranta gani take bazata iya suna fadan magana itama tana fada agaban kowa ba gara ma da a private ne. Jim kadan falon hidan alhaj bello jimada ya cika da Ahalinsa. Hajiy maimunatu ne matsayinta na babba sosai ta fara musu nasiha dangane da muhimmncin rufawa junansu a asiri anan inda tabawa kowa laifinsa dede gwargwado. Bayan ita sai Alhaj bello ya amsa,yay masifar son ya dawo yay nasihar Adiaha sai kuka takeyi kanta akasa jin inda ransa ya baci sosai da ita. Duk wani abunda ke ransa saida ya fitar. Snn aka yi sabon sharia tsakaninta da Ahmed awajen har aka gane cewa default din zubar cikin ai zallan daga wajen Adiaha ne. Hakuri Adiaha ta dinga basu tana cewa bazata kara ba yasrah tasha mamakin jin yadda Adiaha take ta juya kan maganan akansu waidan kar ace da laifin Ahmed aciki bisa bacewar da sukayi jiya daddare. Koda su hajy suka tuhumeta akan fadar da yasrah tace sunyi da Ahmed denying tay tace batay fada da mijinta ba kawai tambayarta yay akan nurse din shine ta tsorata, kuma batasan ma wai tafara bleeding ba kawai shine yasrah takaita asibiti batare da sanin Ahmed din ba, snn ai yasrhn ma itace tace mata ta huta kadan dan jikinta ya kara kwari karsu dawo gida har sai washe gari. Duk maganan ta juyashi akan yasrah sai yay kama da kamar yasrah itace ta tursasata suka je asibitin snn tasaka dole suka kwana awani waje. Haka dai aka kashe case din,snn aka sata tsuguna ta bawa manyan gidan hakuri one by one snn akayi musu nasiha har da yasrahn itama aka sa ta basu hakuri. Bayan an gama dasu nan Hajy maimuna ta dawo kan Ahmed tanamai ce masa akan da ya dinga hakuri yana daukar qaddaran Allah. Yasa aranshi inhar yaga bai haihu da matarsa ba hala Hakan Allah ya tsara musu a farko zai iya zuwa ya basa albarkan haihuwa anan agaba. Bisaga nasiha mai tsayi da hjiya maimunatu ta musu mai shiga jiki da ratsa zuciya yasaka kowa jikinshi yay sanyi matuka musmmn datakan kafa musu da mutuwa takance musu su tuna cewa kowani dan adam ajizi ne mai hakuro shine ke cin ribar zaman duniya. Snn 'mai riko, rashin yafiya,dabbaka fitina da wutar gaba, da fushi da fadace fadace da makirci tare da kulla munurfuci mutuwa shima yana kansa yana yawo. Tace ma su anty nurat suna tuna cewa ayayin da suke tozarta yar uwansu mace bisa wani laifin datayi abisa kuskure in har Allah bai nuna musu kuskurensu ann duniya toh fa zai iya daukar ransu atake alokcin da suke aikata wann laifin snn suje can sugamu dashi. Tace musu yin ma Adiaha gyara cikin cin mutunci ba ajinsu bane a matsayinsu na yan uwanta mata kuma musulmai wanda suke da masaniya akan bata da kowa nata anan sai su. Hakanan nan dai tay ma kowa nasiha tace musu aure duk zaman hakuri ne da juriya. Snn hada kansu shine mafita dan inyau akan wata ne gobe akanki ne ko akan yar cikinki. Kowa jikinshi yay sanyi sosai haka aka warwrae case din tun anzo ana fushi har aka sauko aka karasa shi acikin nitsuwa. Zuciyar kafayat dake tafarfasa jin wai har su hjya sun saka an yafewa Adiaha laifukanta tun daga can sama take wani huci jin zuciyarta ya kasa containing dinta gabaki daya ta hatsala da taron a koma bangarenta tana jeka ka dawo da wayarta a hannu jira take so watse awajen kafin ta sauko ta wuce gidan uwarta ta sameta su kullu next plan of action dinsu. Bayan Komi ya lafa a sashen alhaj bello su hajya suka zauna su ukun suna tattaunawa akan rayuwar yayan nasu ba akan personal issures din dake tsakaninsu ba. Wanda kishi da baqin cikine kadai yasaka kafayat ta zille ta baar musu gidan ta wuce gidan mahaifyarta takai borin haukar nata tacan. A bangaren su Adiaha kuwa suna komawa sashensu jikita yay sanyi sosai musmmn da taga yasrah ta daure mata fuska bata kulata ba bata kuma ce mata uffan akan yadda tazo ta juya magana agaban kowa ya zamo kamr itace tamata komi ma dole ba. Tanata kallo tun da yasrah ta shige dakinta cikin daure fuskan bata kara lekowa koda falon gidan ba. Ita daya tay zamanya Ahmed ma bai shigo ba yana cam tare da brother hamzat sunakan waya da babban yayansu brother kaxim. Koda ya dada fadada musu abinda ya faru da yakaita calabar wanda bai gayama kowa ba duk suka fara tunani irin nasa nacewa kawai rabuwa da itan shine masa mafita. But still they cant dis obey they parent tunda sunce karya saketa. they now stylishly adviced him akan yabi abun ahankli kawai har lkcin daa ita da kanta zatazo ta nemi saki awajensa. Baida yadda ya iya shawarar tasu ya amsa. Ata fanninsu alhaj bello kuwa tattaunawa mai tsayi sukayi akan future and presnt na ahalinsu. Inda hajya maimuna tace zata bashi contract na kudi dan shima yanayi inyanaganin rashine yasaka yan uwansa suke kin goya masa baya da sharadin cewa inhar Adiaha ta sake wani bari bazasu tsaya kallonta ahaka ba zasu bawa dansu Ahmed mata kawai ya aura kodan shima ya samu haihuwa. Da gudu Alhaji bello yay na'am da wann offer din nasu. [7/21, 9:35 PM] SURAYYAHMS: Anan dai suka karkare magana tsakaninsu su uku suka tsaya akan cewa bazasu bari Ahmed ya saki Adiaha ba kodan sabida halacci da tausayi amma inhar ta kara yin wani bari toh su hajiya maimunatu ne zasu bashi matar aure. Agidan babu wanda ya iya canko abunda suke tattaunawa akai kawai dai ganinsu atare ake suna hiransu a mutunce kmr babu wata yar matsala data taɓa giftawa atsakaninsu. yau gabaki daya Kafayat agidansu ta wuni snn ta kwana tana tare da mum dinta hjy fatihat dake mata diri akan cewa saidai ta dena jin tsoron su hjy khadijatu kawai taje gidan mijinta tay zaman dirin ta baza mulkin rashin kunya itama dan ana damawa da ita, duk kaifin zuginta duk hargaginta amma sam sam kafayat tayi murus taki motsi sai aukin cika baki datakeyi tun safe har dare. Fannin Ahmed ma ko leka cikin sashen nasa baiyi ba cos he needed his own space ko dan head dinsa yayi calm down for now. Abunda baison yi din shine yy yau wato zuwa kwana agidan abokinsa Dr Bankole. Anan kuma Adiaha ce ta kwana a bangaren nasu ita kadai cikin zullumin dukan abubuwan da suka faru da ita. Tunda su hjy suka yanke hukuncin kwana agidan yasrah ta zame jikin ta koma sashensu a main house. Tuna halayyar son kai da Adiaha tanuna mata domin ta rufa asirin kanta dana mijinta yasaka itama tay ma kanta karatun ta nitsu tace bazata kara gayawa kowa aaslin abunda ya faru da Adiaha jiyan ahannun ahmed ba. Tunda har she is bold enough tace ma family bai bugeta fine aje ahaka. Tausayi hade da takaicin Adiahan na sosa mata ranta, aranta ko kadan bataso da Adiaha tay wautar daya jawo Ahmed ya tashi a free batare da an hukuntasa akan dukanta dayayin nan ba, Dakyar ta yaface tunanin Abun aranta ta sake jiki da iyayen nata wanda a kullum acikin bata kulawa da gata sukeyi. tun akan batun zuwa asibitin da sukayi sai hat Washe gari da safe snn Hjy khadijatu ta zauna ta gargadeta akan ta raba kanta da shiga tsabgar auren Ahmed da Adiaha domin basa son tana shiga cikin matsala Amsa musu tay tare da musu alkwarin karatunta kawai zatana kulawa yanzu. Washe gari haka Adiaha ta farka da tsamin jiki duk kyuwan tashi ya dameta da wani irin bacci dataji tanaji yau, tafi minti talatin akwance batarr da ta sauko kasa na dan ijiya zuwa yau harta dan saba da yadda yasrah ke tayata wasu abubuwan dan tana samun sauki. Sosai abunda tay ma yasrann yake damunta aranta but ai tasan yasrah yarinya ce mai hankali da tunani toh hala ma zata iya fahimtar reasons dinta nayin hakan ta yafe mata duk dama tasan bata kyauta data boye laifin mijinta snn ta dora mata laifin duka akanta ba. A daddafe taje bathrum din ta hada ruwan wanka Da kyar, snn tay wankan agurguje, tsabar damuwa wann karon bata iya tsayawa wajen bawa jikinta cikakken kulawa ko irin gashi din nan batayi duk da yawan xubar jini dataga tayi awnn karon shima. Gabaki daya jikinta ya sake duk ta dawo wani iri fuskarta ya dan kumbura yana nunawa harda alaman stress da rashin samun cikakken hutu. 9am ta shirya ta fito main mansion nan taje direct ta gaishe da alhaji bello falonsa a sanyaye tabar wajen ganin shima ya fara daure mata fuska ba kamar da can dayake tarbanta da fara'a ba. Bayan ta gama dashi ta wuce sashen su hjya ta same su xaune suna breakfast mai aiki har sun kawo musu. Babu yabo babu fallasa suka amsa gaisuwarta suka mata ya jiki, nan ma duk bataji dadin ganin inda hjy khadijatu itama tafara sauya mata fuska ba. Tunda suka gaisa hjy khadijatu tasaka fuskar roba ko kallonta bata cika son yi, and she was unusually quiet, hajy maimunatu ne take kulata kadan kadan har ta sakata tadan ci abincin itama. Zaune take acikin su ta na tura abincin kamr ansata na dole acikin ranta mamaki takeyi dataji cewa Ahmed har yaxo nan da safe yay gaisuwa ya dubasu sunkuma tambayeshi ita yace musu tana lfy bayan batama gansa daren jiyan ba. Ga Yasrah ma har ta wuce makaranta basu ko hadu ba, gabaki daya sai taji kamar she can't handle the pressure gni take kmr dukan su are upset with her. Yau gabaki dayanta acikin damuwa ta kasance dan Bata tashi tabbatar da hakan ba har sai dataga yamma ya rufa batare da kowa ya leko ta inda take agidan ba. Hakan ne ya cigaba da kasancewa agidan, ta dawo alone and lonely a sashenta dan babu wanda zataje wajensa aynxu taji dadi,saidai in itace tazo gidan tay gaisuwa kafin nan akejin lafyanta amma babu mai xuwa dubata haka har na tsawon kwana uku... She was more worried akan rashin ganin mijinta datakeyi agidan dan komin sammakonta haka zatazo main house amma bata taba haduwa da Yasrah bare kuma taga mijinta Ahmed.. Bata sani ba Iyayensa ma dake gidan basu san cewa baya kwana ma agidan ba dake bayan sallahn asubahi yake zuwa kuma a shirye cikin kayan zuwa office ya gaishe su daganan saiya wuce office Abinshi. So yake hanklinsa ya dawo jikinsa sosai kafin nan yasan nayi da lamarin zaman sa da matarsa Adiaha. Yasrah kuwa gaisuwa ne kawai ke ratsawa a tsakanin su duk dama kwana biyun datake sha masa qamshi tana daure fuska dashi sai yadada jin ta burgesa aransa. He thinks she is more matured and sensible than other girls musmn datay deciding tai shiru bata gayawa iyayensu duk abunda ya faru aranan tsakaninsa da matarsa Adiaha ba. Yasrah has became quiet har schl bata son magana sosai yanzu koda maryam ta jawota cikin musu akan wani abu ko assigment haka saidai suyi kadan tay shiru. Daga gefe kuwa fahad yanata neman hanya ne da xai yi amfani da situation din Adiaha sabida ya samu kusanci na musmmn da yasrah dan ya cimma burinsa na samun jikinta akan lokci. He like her har aranshi amma yafison ace ya rage mata power ya zamo shine yake da say akanta ba itace take da say dayawa akanshi ba. Saidai yadda yasrah ta fara shiru shiru ne kwana biyun nan shiyasaka yafara tunanin he will need to create a big drama to draw her attention more tunda maryam ta riga da ta gaya masa duk yadda yasrahn take da passion na son taga ta taimake wanda yakecikin wata damuwa. Da shi da aminansa har sun fara shirya fake rape case akan wata yarinya da suka son subiyata kudi tay playing victim saisu jawo maryam cikin maganan danta taimake su su wajen jan hanklin yasrah akan yarinyar. A nashi lissafin inhar yasrah zata iya guduwa da matar yayanta danta karba mata yancinta then surely she can do the same for another helpless girl. shine zai kara shigewa jikinta ya bata masauki snn yay alkwarin kawo lawyer ma victim din sai su zamu sunayin aikin tare. to daga nan ne xai cika burinsa akanta cikin salon maye snn sai su daura ma yarinyar lafin komi harma suce ta gudu ta inda yasrah zata shiga matsala snn zata zamo bata da yadda xatayi face ta nemi su rufa mata asirin kar wani yaji abunda ya faru tsakanin su then he wll use that againts her emotianaly yadda zai kara riketa wajen rauninta. They planed evrything perfectly shida abokansa kuma sun gama sawa aransu cewa komi zai tafi musu daidai dan sunsha yin abubuwan da sukaci uban wayannan suna wanyewa kalau. saidai haryanxu basu san ta wani salo zasu fara tunkarar maryam da wnn maganan ba. Ranan da su hajya suka cika kwana na hudu A gidan alhaj bello suka fara shiryawa akan zasu koma katsina yau da yamma atare. Alhaj bello is alwys deeply feeling quilty akan rashin zaman matarsa tare dashi but babu yadda ya iya baison ma tazauna taga irin cin kashin da kafayat take masa agidan yaji kunya bayan accusing dinta dayayi abaya da yace itace take hanasu zaman lafiya da ita. Now dat she is gone saima abunda ya karu tsakaninsa da kafaya he wont have been surviving inba dan kudin datake tura masa a boye ba. tun yana zaton sihiri ne lamarinsu kafaya harya gane cewa mugun haline kawai irinna kafayat da uwarta kullum acikin gayamai magana sukeyi akan familynsa snn suna son lallai saidai yace ma yaransa duka suna kara masa kudi akan wanda suke tura masa na wata bayan yanaji yana gani sune suke cinyewa su biyu bashi ba. Tunda yaki biyan musu bukatarsu yafara gane cewa babu wani sihiri akan kafayat kawai halayyarsu ne na baqar hali,mugunta da kuma mugun son kudi. Duk bura uban da zata masa agidan haka yake kin kulata yaki sam sam yabiye mata akan tana saka shi yana tursasa yaransa sukara musu kudi. Haryau bai gaya ma yaransa cewa kafaya ta kwace masa acct dinsa na wata tana cinyewa ba,ya gwammaci ace ya aje relationshp with his children akan draman kafaya, its more peaceful dayakasance tsakaninsu have been improving ever since da ya dena kula bukatun kafaya akansu. Su hajiya suna kan shirin tafiya katsina Adiaha na can bangarenta bata ma san da hakan ba dan yaune jinin ya dauke mata. tanata kkrine wajen ganin ta kimtsa kanta for her husband sabida kaikaiyin infection da yakeson yafara sakata agaba. Evrything is tiring and cold cos she is reallu stressed and depressed bata da wani wanda zai kwantar mata da hankli. Yasrahn dake tausaya mata ma duk ta koreta da baqin hali and she missed yasrah alot too. Haka nan dai ta kimtsa jikinta tass ta shirya hoping dat duk sanda Ahmed zai dawo a shirye zaizo ya sameta tana jiranshi, Dis time bata san me mezatayi dan ta dawo da martaban auren ta agidan ba musmmn yanzu da ta rasa kimarta a idanun iyayensa da yan uwansa. Mamaki daya taji akwanakin nan dataga sun anty adizat sun nitsu sundena zagowa bangarenta dan su gatsala mata habaici tun bayan nasihar da hajy maimunatu tay musu ranan kowacce tafara kama kanta. Saidai duk da hakan kwata kwata ba shiga harkanta sukeyi agidan ba but is now becoming much respectful a tsakaninsu. Wajajen karfe 2:30 na yamma Ahmed ya je ya dauko yasrah a schl su maryam basu ma san da tafiyarta dn tun faruwar abun Ahmed bai kara zuwa schl daukanta ba saiyau.Tafiyar kurame ne ya kawosu har gida,dan tun bayan gaisuwar sama sama da sukayi na farko a motar har suka kai shashen su hjya basucewa junansu komi. Shima Ya dawo da wurim ne sabida ya raka iyayen nasu har airpot, Hira ya tsayayi a falon tare dasu kafin nan ya fita bai wani jima ba ya kara dawowa musu da packs na kayan sanyi dana motsa baki. Yana aje musu ya wuce sama domin duba baban sa anasa sashen. Mashed dates da Chilled Fruits salad da beeries ya kawo musu for mind relaxation duk tarkacen su ice creams din hajya khadija ta tarkata ta ajewa yasrah agefe. Jim kadan yasrahn ta kammala wanka ta fito sanye da fitted gown na atamfa tay rolling da veil kalan kayan nata looking so simple nan Itama ta jonasu sanda ta gama shan icecream din kafin take sanin cewa shine ma ya kawo ice cream. Wani Haushi taji dan har yanzu batason abunda zaina hadata shi nan ta kama hanya tabar wajen ta koma room tanata aikin latsa wayarta hanklinta kwance. Batasan meke faruwa akasan ba har yamma yay bayan sallahn asr su hajy suka shigo suka kammala shirinsu tsaf sun fito domin suyi magana da adiaha. Lokacin yamma yay kusan duka mutanen gidan kowa ya fara dawowa. Adiaha da tay wankarta tay sallah tana zaune a room dinta wani tsorata taji tay jin anbude kofar dakin batare da anmata sallama ba. Ahamd tagani atsaye fuskansa ba sake ba yace mata ta fito su hajy suna falonsu kafin ta amsa taga harya bar wajen ya koma falon Atake take tabiyo bayansa tazo ta samesu da shirinsu suna xaune Akan doguwar kujerar falonsu jikinta har na rawa cikin girmamawa ta tsuguna kasa ta gaishe su suka mata ya jiki. Daga nan fada hajiy khadijatu ta haɗasu ta musu akan cewa yakamata su nitsu su dinke matsalarsu dan kaf gidan babu wanda ake jin hayaniyar matsalan aurensu sai su biyu Hajy maimuna kam nasiha kawai tay musu mai ratsa zuciya. Kalamanta na hakuri da saka tausayi da kuma imani gamida kwantar da hankali sune suka ratsa zuciyar Adiaha suka bata wani sabon hope na cewa komi zai iya samowa musu daidai anan gaba. Tace musu su kara hakuri da juna dan dama marriage was never a bed of roses da zakace kullum acikin jin dadi za'ana zama.. Ayayin da sukenan sashen Ahmed lokacin ne Kafayat suka diro gidan tare da mahaifiyar ta hajy fatihat suna cika suna batsewa wai a dole ta rako yarta taro masifa ne da su hajya. Isowarsu suka samu ana kan fitar da jakansu hjya izuwa motarsu. Ciki suka shiga direct wajen alhaj bello marainin wayonsu suna bude kofar dakin sukaga wayam sai basu gansa ba. Bincika dakin su ka farayi kamr an aiko su su wargaxa nan su bude nan dik a tunaninsu ko hajy maimuna ta bashi kyautar kudi ne su kwashe rabonsu suma tunda itadin me kudin gaske ne. Saidai duk bincikensu nayau din basuga wani kudi a fili ba dan Acan karkashin wani tsohon table dake toilet dinsa ya boye kudin da matarsa ta bashi yau msmmn ma da suka yi magana akan contract da hjy maimuna ta bashi papers din yau yau da safe da tazo masa dashi awajen gaisawar safe. Sun gama binciken kenan sai gashi nan ya shigo dakin dan tsabar tantiranci da gadara ko razana basuyi ba. Baice musu komi ba ya wuce ya kwashe Papern contrct din da suka watsar masa akasa batare da sun duba ba. Harsaida ya kwashe snn idon hajiya fatihat yaje kai sanda ta lekawa snn tagane ma idonta abunda yake ciki... Tana ganin zunzurutun kudi da sai samu akan kwangilar Atake atake ta sauya fuska ta jawo yarta gefe babu kunya tana son ta siyasance shi. Alhaj bello ya rufe idonsa ya musu rashin mutunci ya zagesu yace musu barayi. Zagin kare dangi yay musu duk basu amsa shi ba sabida sungansa da takardan kudi. basu hankara ba harsu hajy khadija suka dawo wajen tun daga nan sunajin hayaniyarsu. suna yin sallama a sashen hjiy maimuna ta tsaya awaje, hjy kdijjan ce ta shige ciki,tana shigowa su kafayat suka wani dauke kansu cike da borin kunyar yanayin da ta tarar dasu gashi alama duk ya nuna boro boro na cewa satar kudi sukaxo masa a dakinsa nasa. Hjy khadija bata kulasu ba sukayi sallama na karshe da alhaji bello respectfully yafara mata Adu'a da yarensu, Dake yasan batajin yarensan amma su kafayat sunaji haka ya dinga cusa musu baqin ciki ta hanyar fadin kalamai masu tsananin dadi yana cewa bazai taɓa samun mace mai dadi da halin girma irinta arayuwarsa ba, har cewa yake ko sake haihuwarsa akayi ya dawo duniya khdijat itace din dai zai sake zaba a matsayin matarsa na har abada ba barauniya ba. Hjy batamasan meyake fada ba amma daga yanayin yadda su kafayat suke cika har iyanzu suna batsewa tasan da walakin goro a miya. Bataso tay masa murmurshi agabansu amma saida yasaka ta tay mishi na dole snn ya saka mata albarka daga cikin zucyarshi. Wani gwaraf gwaraf kafayat da uwarta suka fito adakin suna huci cikin tafiyarsu ta dokuna suna wani hura hanci kamar an koro jakuna waje. Hjy maimuna dake wajen ta rakasu da kyamattcen kallo، wai a dole hjy fatihat zatay habaici nan tafara gatsine tana cewa wai saidai agwada musu kudi gayyar siyen soyayyar miji da abun duniya. Saidai maganan banza daya tak hjy ta gaya musu duk ya tsoratsu snn ya kona musu zuciya musmmn ce musu datayi tasan sirrin kasuwancin uwarta na karuwaci snn dubun su na tsafe tsafe ya kusa cikawa. A tsorace suka bar wajen dan basuyi tsammanin jin zancen nn abakin kowa ba. Har su hjy khadija suka kammala suka bar gidan su kafayat basu kara lekowa waje ba suna dakin kafayat din suna shawara da kulle kulle na yadda zasu yi hubbasa su damki kudin aikin nan da aka bawa alhaj bello dan su cikawa rigarsu iska kawai tun kafin asirinsu ya fara tonowa. After 4 months.. Rayuwa ya sauya taku sosai ata kowani fanni musammn a wajensu kafayat da uwarta da suke aiki ba dare ba rana domin suga sun dauke papern contrct din alhaji bello jimada wanda harma ya fara aiki akai shima yanzu bazama musu agidan yakeyi ba dan tuni yafara yin wasu yan tafiye tafiye yana zuwa state states din da vake aikin yanadan duba works din dake cikin contrct din. Baya zama shiyasa basa samun wata cikakken dama nayin tsafi akansa dansu azabtar dashi har sai burinsu ya cika na kwace kudin hannunsan gabaki daya. A farko They tot it wll be so easy tunda suna da goddess saidai wann karon gabaki daya aikin goddes baya ci akansa har suka soma zargin ko hjy maimunatu ce ta ganosu taje ta karya karfin sihirinsu na wajen goddess. Yanzu Komin dubawan da sukeyi basa samun papern aikin bare kuma kudinshi dake cikin gidan wanda yake kashewa ahankli. Kullum a birkice suke suna neman mafita cos the contract is worth the sum of 200 million idan akayi converting din ribarsa da zai samu izuwa nigerian naira kuma duka sukeson su kwace ahannuna su gudu dashi. Sosai alhaj jimada ya hankara da su shiyasa tuntuni ya boye kudinsa da document dinsa a inda basu taba tsammanin zai kai ajiya ba. Gashi yaki sam yay muamalar aure da kafayat bare harma ta tsafe shi cikin dare wanda rabuwarsa da su anty moju shine yadada sakawa yafara iya karta musu iri irin rashin mutunci ita da uwarta kusan yanzu ba dadin aurensan yanzu kafaya takeji ba dan bamai dakatar da shi kudinsu ne kawai yaketa karewa awajen bokaye. Dan acikin wata hudun nan sun kashe abunda yafi milayan biyar akansa dan har india da nijer saida sukaje neman buzaye da bakaken aljanu na biyan bukata amma duk abanza. Yanzu wani sabuwar muguntar suke son su masa wanda ahalin yanzu suke shiryasa ta hanyar da baiyi tsammai ba. Fanninsu Adiaha kuwa wani sabuwar rayuwa ce tazo mata mai cike da sabuwar salo mai wahalarwa da azabtarwa Dan xata iya cewa wann moment din shine worst moment of her marriege life wanda bazata so Ta sake memeta irinsa arayuwarta ba. Dan Bayan sabbin halayyar Ahmed dataci karo dasu na yawon dare da rashin son kwana agida ga kafayat ma dake zaman gidan yanzu ta sakota agaba tana shishigewa Ahmed takota wani hanya da sunan tana son su dawo da friendshp dinsu. She wll mock her and tell her dat Ahmed is no longer happy with her adan dolene kawai yake zama da ita, ga iya salon kisisina da makirci haka kawai kafayat din tafara daukar ragaman wasu abubuwa agidan kamar kawo masa girki dan tana zuwa masa hirar dare while she is presnt. Wani bin tun Adiaha bata farka a barci ba zatazo ta same kafayat a falonsu hartaci kwalliya tazo ta zauna dashi ko tana stalking din Ahmed da maganganu akan past dinsu, and she is alwys critisizing his marriage datake cewa babu farin ciki aciki kamar wacce bata da aikin yi anata rayuwar. Ahmed baiya son kulata sosai amma for the fact that kullum sai tazo masa da wani abunda yakeso tun na yaranta yasaka baya dizga ta agaban adiaha.. They are bcoming close day by day despite basa wani shiri da junansu. ita kanta Adiaha hauka ne kawai bai kamata ba musmmn data lura da cewa kamr infection da rashin samun kulawa ya kara wangale mata kofar gabanta, kofar shiga ya kara fadi,ayanxu koda tasha wahala ta samo kan Ahmed dan suyi sex haka zaita jan tsaki akanta kamr ana sakashi cinta na dole,sabida kwata kwata baijin komi ajikinta yanzu, duk ta kwararrabe ta lalace ataciki Babu taste babu matsin yanxu koya hauta bayajin dadin abunda yakeyi wani bin sauka zaiyi tun bai karasa ba. Akan haka Depression ya fara kamata sosai ta dawo tamkar ba ita ba. Ga nata matsalar gana kafaya gana Ahmed din shikansa. Wani bin intagaji kuka kawai take zama ta fashe da shi for no reason cos she is tired. yasrah ne still tay hakuri ta dawo tana rarrashinta a duk sanda taganta tana zaune tana kuka ko in taganta ta shiga wani halina damuwa mai tsanani ko na ciwo da rashin cin abinci. Gashi da kyar take samun kakarta awaya dan ta bata shawarar akan haka but nothing is workng fast fast and she wants fast result sabida batason ganin yadda Ahmed yake behaving yanzu gashi bayason bata kudi mai yawa ynxu koda yana dasu. Ata fanninsu Fahad ma plan dinsu da suka hadan shima ya tsaya cak ahanya bai gama kammaluwa tunda yasrah tafara canza salon takunta da kawarta maryam sanadiyar wani text message datagani sun aika ma juna akanta lokacin da suke case dinf Adiaha. She realized dat they both lied to her akan tafiyar da sukace sunyi wancan lokacin. Snn tagane cewa maryam is secrtly working for fahad akanta shiyasa kawai tafarajan baya baya dasu duk dama bata yarda basu san matsalar ba har yanxu, duk sun dauka sabuwar haline kawai take nuna musu na girman kai but she just cant trust dem anymore haka takeji aranta. Ayanxu ta gwammaci da ta bata lokacinta da su maryam a schl gara tana taimakawa Adiaha da business dinta na jeweries a shagonta. Last 2 month tafara xuwa shagon tana tayata aiki dake ta kori yaran shagonta dake suna mata ɓarna,yasrqh bata wani jima ba amma sosai sukayi improving din waje atare sabida tana da kyau gashi ta kwarance wajen iyayin classic celebrity dressing ma jikinta. bayan kyantan dayake attracting musu new new customers masu kudi takanyi modeling ma Adiaha wasu jeweries dinta da dresses wanda hakan ya jawo social media page nasu ya fara daukar zafi da oder. Duk da sabuwar yanayin shakuwarsun saidai har Yanzu yasrah bata yawan sake jiki sosai da Adiaha amma kuma bakaramin comforting dinta takeyi Intana cikin matsala akan aurenta ba. Yasrah become her only source of peace and comforts, ynzu takanso suyi hira mai yawa akan zamanta da Ahmed amma yasrah taki sam tanayi tanajan baya baya dan batason taxo ta bata wani shawara akan Ahmed bare ta sake juya maganan akanta ya dawo itace mai laifi. alkwari ne intaga tana tunani haka zata zo and she wil make her smile kotana ko bata so ahnkli ahankli har suka fara farfado da shagon tare. Iya part din Rayuwar Adiiaha dake mata dadi kenan, sai kwana nan da yasrah tafara koyama kafayat wayo agidan danta lura kamar ta raina Adiaha bana wasa ba. Tunda yasrah ta tsiri mata iskanci shikenan ta rage zuwa musu gidan musmmn ma da daddare. Ita bata fada ko mata rashin kunya amma daga zarar taganta ta shigo toh itama zataje ta kwakwlo wani abu tazo ma Ahmed dashi snn ta zauna atsakiyarsu ta hanashi jin maganan kowa sainata awajen. He sooo much love it saboda yasan yasrah bata taba bashi attention dinta ba. Ko assigment ko wani aikin na daban saita kawo masa wanda tasan zaina janye masa hankli daga hirar kafaya. wani lokaci kuma sace wayarsa takeyi snn ta tsaya a kofa ta cema kafayat din ai baya gida a haka saida tasaka tay kwana biyu tana zuwa kofar bangarensu amma yasrah bata taɓa barinta tagansa ba komin nacinta, kuma tsawa kadan tay mata ta dinga janjana maganan kenan tana kukan karya har sai Ahmed yazo yay musu sharia ya bawa kafayat din laifi. Karshe ma harta saka yay ma kafayat din gori ranan datazo gidan sassafe wai ta kawo masa juice nan ma yasrah ta fito danata abincin tabi ta dinga bori ta zubar kima tace sam kafayat ce ta zubar mata da abincinta dagangan, gashi kafayat tana fara yi ma yasrah tsawa nan da nan zataga ransa ya baci ba kamr Adiaha ba, akan yasran yazo yace tadena zuwa sashensu kawai tunda batason zaman lafiya da yasrah. Kusan sati biyu yasrah ta na mata hakan Adiaha tafara samun sauki sauki aranta atleast yasrah ta kora mata kafaya acikin sauki batare da angano cewa hadin baki sukayi akan hakan ba. Yanxu shago kawai suke zuwa suna kulawa da aikinsu peacefully inta dawo gidan ne take fama da matsalarsu na aure dashi. Bayan wasu kwanaki barin zuwa bangaren su da kafayat tay yasaka ta tattara kayanta tay tafiya. After some days likitan Alhaj bello ya kirashi akan cewa yana son ya dubasa kafin ya tafi dan lokcin daf zaije kasar waje kammala aiki shida team dinsa na contract dake har sun kammala shi gabaki daya anata bikin rufe taron ne kafin nan suyi cashing out na kudin aikinsu. Yace ya samu likita ana a day to yay tafiyarsa likita ya dubasa aka masa Allura aka masa komi. Washe gari yay sallama da yayansa ya tafi kasar south africa yay kwana biyu inda sukayi shagaln bikinsu na kammalawa lafiya anan kowa aka gaya masa ranar da zaiga alert na kudin aikin sa sunata murna sosai. Tunda ya koma hotel dinsa aranar yakejin gabobinsa na masa wani irin ciwo ahaka ahaka ciwon ya dinga karuwa har baisan ya akayi ya rufe idonsa ba, sai tun daga nan bai sake iya bude idon ba. Sai can bayan wasu lokuta masu tsawo kafin nan hanklinsa ya dawo jikinsa amma still idonsa a rufe yake ya kasa iya budewa, kusan ma rudewa yay dan Sama sama kawai ya dingajin muryoyin y'ay'ansa dana matarsa hjy khadija dana yan uwansa sunata kuka akansa kamar ana kukan mutuwarsa... [7/23, 5:09 PM] SURAYYAHMS: Haka Alhaji bello jimada ya dingaji ana wann kukan mutuwarsa akansa amma kuma sam ya kasa bude idonshi daga kwancen.. Matsanancin Tsoro ne yaji yafara mamayeshi ahankli yafara furta la ilaha illahi ya hayyu ya qayyum harna tsawon lokaci kafin nan wani niimtaccen bacci yay awon gaba dashi. Bayan dan wasu lokuta ya farka daga baccin dayakeyi din Ahankli ya shiga bude idanunshi ganin inda yake ya kusa zautar dashi dan bazai iya tuna yaushe yazo nan ba. "Ji kawai yake ana hamdala akansa" wani dishi dishi yake kallon wajen dayay masa kama da asibiti cikin ICU saidai kmr ba akasar daya kwana jiya ba. He cant even remember anything" and the funny thing is dat he cant even talk to the doctor dake tsaye a gabansa yanzu yana masa murmushi kawai dai kallonsu yakeyi. Alhamdullhi alhaj is back! this is truly a miracle Allahu Akbar khabeeran.. Alhmdullahi Alhamdullhi Alhamdulli Kusan Duk wanda yake wajen haka yake cewa musammn ma likitocin dake aiki a asibitin dake zagaye dashi wanda sunkai su hudu. From their badge ya fahimce cewa he is in Abuja doc hassan's hospital inda dansa Damilare yake aiki. Tuna hakan ya saka shi yafara yunkurin zai miƙe a rude, yana yunkurawa kuwa yagane cewa wasu gabobin jikinshi basa motsi. Jikinshi na rawa ya kalle wajen wani zufa ne ya karyo masa ganin daga duka kafafunshi da hannayenshi sun riga sun shanye,yanata kallon shanyayyun wajen da wani irin matsancin mamaki immidetly yafarajin panick attack yanamain tason masa numfashinshi yafara sama sama kamar zai tsinke sabida matsancin tsoro da shock ya shiga ciki, anan take likitoci suka rirrukeshi... Sai har da aka rirrikeshin kafin nan yaga dansa Ahmed ya shigo wajen arikice da mugun gudu sanye da labcoat ajikin shi hannunshi dauke da wani small physiotherapy machine. Yana isowa ya aje abun akan table a wargaje nan take sauran likitocin suka bashi waje yataho wajen mahaifinshi a rikice ya faɗo jikinshi tare da sake mashi zazzafar hawayen bazata ajiki. Yin hakan da Ahmed yay ya dada ruda alhaj bello dan haryanzu baisan meyake faruwa dashi Cikib wani irin karyayyr murya mai cike da tsananin fargaba yace Alhamdulillahi, Alhamdullhi, Alhamdillh. _Baba O wa laaye?take kuma sai jimamin nashi ya dawo farinciki, yana mai cewa "Ure alive, i tot ive lost u.._ Allah Akbar! Ahankli snn ya dago kansa ya kalle baban nasa da jajayen idanunsa zaiyi masa magana cikin katse shi alhaj bello yace _Damilare Kini o ṣẹlẹ si mi? Meya sameni haka_ Kasa cewa komi yay sai ga zugar family sun shigo,alhaji yay ta kallon su da mamaki suna shigowa daya bayan daya, gani yay babu wanda babu acikinsu brother kazim su anty moju hajiya khdijat da dukan surukunayensa da jikokinsa, they all looking very emotional and weak wasu idanunsu ajike da hawaye wasu nasu cike da damuwa. Hajiy khadija ta iso gefensa ta tsaya idonta rufe da mayafi tanata hawaye yar uwanta hjy maimunatu ne ta riketa cikin rarrashi sosai. A rude ya kalle matarsan yaga yanayinta na nakaso da sanyin jiki sosai, kasa ce mata komi yayi jin koinanshi yay la'asar, Suna haɗe da Anty mojushola yaga itama ta fashe da kuka sosai, kusan a rikice yace can sumone xplain to me? _Sister moju Kini o ṣẹlẹ si mi ooo?_ Ya kalle yarsa zainab yace Moturayo?,..seinab, my child why are u crying like dis. "Kazim".."hamzat"..."Damilare,"khadijat bazakice min komi ba? _arabinrin rahamatou ohun ti n ṣẹlẹ si mi_ Pls What is happening to me. Cikin karkada kai tana hawaye ta shiga cewa _jọwọ farabalẹ brother bello, Pls farabalẹ,_ Calm down pls. Su Brother kazim din ne suka karaso duka suka zauna tare dashi. Cike da dauriya Ahmed ya fara masa bayanin abunda ke tafiya da harshen yarensu. Saidai tunda yafara masa bayanin Acikin mamaki kawai yake kallon bakinsa jin Ahmed yana ce masa wai yana cikin watan sa na biyu kenan akwance baya motsi anan asibiti bai kuma farfado ba snn harma jiya da daddare around 3:am na dare anyi declaring dinsa dead body, da safen nan ne akaga kamr jikn nasa yafara responding shine matarsar hjy khadijaat ta nace saida aka sake sakashi a engine don asake tabbatarwa.. He was shocked to hear dat he was found half dead akan gadon hotel dinsa ranan da aka kammala program a kasar waje, Wai kuma zuciyarsa ce ta kumbura snn hawan jinin shi ya tashi yakai 200 + snn saida aka masa jinya na tsawon sati biyu a kasar waje tare da brother kazim da sister zainab snn aka dawo dashi nigeria wajensu Ahmed a emgercy plane. Ahmed yace bincikensa ya nuna cewa da akwai wani abunda yasha bai sani ba wanda shine ya rikita masa setin zuciya dana kwawala. Sum doctors said dat wai hala kashe kansa yake sonyi dakansa. Nan Alhaji bello ya dinga musu rantsuwa yace shidai baisha wani maganin mutuwa ba snn baima san ya akayi komi ya faru dashi ba. Infact saida yaje ya duba lafiyarsa asibiti kafin ya wuce kasar waje awncan lokcin. Kamr zai haukace yake musu bayanin saida hajya khadijat ta taho cikin sassaitashi ta gwada masa cewa sun gamsu da bayaninsa sosai ba tuhumarsa sukeyi ba kafin nan ya nitsu dan karamin rudewa yay ba. ace daga kwanciya sai ka bude ido kaji anacewa har anyi kusan cikq wata biyu cikin tsananin ciwo baka farka ba? He also came to knw dat he is paralysed bazai iya daga hannayenshi ba hakama kafufunsa duka biyu basa motsi. Lumshe idonsa yay yanata zubda hawaye masu cike da rudani yana ambaton Allah azuciyarsa. Yasha mamaki matuka najin cewa daga kwanciya bacci sai ace masa all this things have happpen to him harna tsawon watani biyu amma bai sani ba. Jinjina kai yaya da mamaki ayanayinsa Babban rudanin dayake ciki aynxu shine yasan baisha wani abu ko yay makansa wani Allura mai illa ba bayan wanda likitarsa yay masa na saukar da hawan jini aranar da zai wuce kasar waje. Tsabar yadda da likitan nasa da sukayi daga shi har yayansan ko zargin sa basuyi ba sabida he was here trout shima babu ranan da baiyazuwa asibitin wajensu domin dubashi. Ya kara duba yanayinsa na yanzu cikin lumshe ido yace "Qaddarallu maiin yasha'u wa yubdi man yasha'u. Hala haka Allah yaso yagansa. Nan kowa yazo ya fara gaishesa, kowa na masa sambarka ana gode ma Allah daya dawo musu dashi cikinsu duk da jiya da aka gaya musu halij da ya shiga ciki bakaramin cire rai da kukan mutuwarsa sukayi ba. Cikin yayansa kowa idonsa cike yake da hawaye. Shikuwa atake ya nitsar da zuciyarsa tare da amsar qaddararsa run bayan dayaji bayanin abunda ya afku dashi. Jimami yake ayayin da sister zainab ta kwanta ajikinshi, Ahmed shima yake sauke hawaye ya fara lallashin sa da cewa he will do evrything dan yaga ya warkan dashi. Tausayi ma suka koma bashi yafara lallashin Ahmed _Da mi kigbe jade Damilare.._ da muryan tausayi sosai yace dami Pls stop shedding tears for me ehn,Atleast i am not dead. Am alive! Ahmed din baice komi ba ya share sassanyar hawayensa dan tunjiya dayagane ma idonshi mutuwar babanshi sai jikinshi yay sanyi sosai Can Ya kalle brother hamzat _Ahh dimeji paapaa iwọ?_ Even you? I believ damilare is still a child but wat about u cikin lallami yace musu duka Abunda ya faru ya riga ya faru kuyi hkri wann rasa gabobin jiki danayi jarabawa ce. Brother hamzat ya gyada kai a sanyaye baice komi ba ya share hawayenshi shima. Ya kalle babban danshi "Kazim kazim ..pls come and hold me. Anan take Brothr kazim ya karaso kusa jikinshi asanyaye ya rikesa yanamai cewa _baba mi wa nibi_ Relax we all with u in this okay? Murmushi mai ciwo alhaj bello yay, ganin kan y'ayansa ya hadu nan ya fara musu sassanyar nasiha mai tsayawa arai yanamai kwatanta musu how short life can be, just like a blink he went out batare da sanninsa ba, yace musu duniyar nan ba komi bace. La haula wala kuwwa ta illa billa. Mutuwa zai iya tarar mutum a lokcin dabai shirya ko yay tsammani ba. He emotinally begged them for forgiveness akan abubuwan daya faru tun daga cikin kokon zuciyarsa babu wani jin kunya. Aganinsa hakan ne dede dan kada wata rana makamncin irin hakan ya kuma faruwa dashi ace ya mutu gabaki daya baisamu daman neman gafararsu ba. Sann ya dubi hjya khadijatu gabansu ya dinga neman yafiya daga gareta akan duk abunda ya faffaru abaya. Haka Ya juyo ya roke su anty moju.. The whole moment was soo emotional dan ya bala'in girgizuwa da ikon da Allah daya gwada akansa dan awajensa kawai bacci ya kwanta yi amma sai gashi ance masa yau wayansa biyu kenan bai farfado ba, if not Allah waye yake da ikon aikata haka?jiya da dare izuwa yau da safe har anyi kukan murtuwar sa amma wai sai gashi har Allah ya dawo musu dashi araye. To almighty Allah be the blessings. He requested them to all forgive each oder and let them live in peacefully henceforth, snn yace ma kowa yayi kkri ya gayra hallayarsa ya zamto mutunin kirki sabida abunda ya faru akansa tamkar aya ne agaresu yace musu su gane cewa mutuwa bata sallama bata neman shawara bata uzuri kawai intazo dolene sai ka tafi ko a shirye kake ko baka shirya ba. Su anty moju babu abunda suke sai hawaye anty ramouto ko magana bata iyayi sabida zargin kafayat dayake mata zagaye a brain dnta. Alhaj bello ya dubi yaransa duka ganin yadda suka mugun damuwa dashi, yace musu _Ọlọrun bukun gbogbo awọn ọmọ mi_ Atare duka Sukace Aaamen.Ya kuma cewa God bless all my children Karku ga kamar dan na samu wnn nakason kuce bani da amfani agareku I sweaar and o promise i wll alwys cherish my family till d day i died. Su anty adizat suka hade baki wajen cewa _god forbid daddy, u wll not die, iwọ kii yoo ku bi eyi nipasẹ ifẹ Allah_ U will not die like dis by Allah's will. Godiya yay musu kafin nan suka zauna nan duka atare da shi na dan wani lokaci kafin kowa ya watse aka barsa tare da hjy khadijatu a dakin suka dai. Ahmed da yan uwansa duka sukaje duba reports na babansun a can cikin office dinsa dansu samu kyakkwan fahimta akan ciwon nn nasa musmmn ma dayace baisan komi akai ba bayan likitoci sunce indai ba case din delibertate attempt bane To tabbas wani ne yay masa haka. Zama sukayi suna tattauna report din dansu tabbatar da cewa Ba karya mahaifinsu yake musu ba. Wani kwararren likitane daya shigo yake basu shawarar cewa inhar sun tantance shi da akwai wani binciken da za'a iyayi asan me aka masa ko meyayi amma zai iya daukar lokaci saidai muddin akayi bincike toh shikenan komin zai fito musu sarari. Dagata dayan fanin kuwa sauran matayen gidan ne ajibge Inda suka saba zama ata waje lokacin Adiaha na tare da yasrah Su anty nurat duk sun dawo hayyancinsu suma sukazauna kusa dasu. Anty ramotuo ne tay waje dantun dataga wahalan da suka sha kwana biyun nan akan dan uwanta bello taji gabaki daya ta karaya, tana kuka anty moju shola tabita har waje inda ta tarar da ita zaune agidin bishiya ata cikin harabar asibitin tana krkda kafafunta a masife. Jikin tsufa yasaka dakyar Anty mojun ta karaso ta dafata ahankli atake wasu mahaukatan hawayen nadama suka zubo a idanun anty ramotoun tanamai sauke huci. Anty moju ta dawo ta gabanta ta zauna cikin muryan damuwa tana cewa menene naki da kuka bayan Allah ya dawo mana dashi.. kamata yay mu gode ma Allah. Cikin fixga da tsananin fushi anty ramouto ta kalleta a zafafe tana huci Ranta a mugun hatgitse tace " _Anty moju emi ko le ṣe eyi mọ, is enough!!_ I cant take it anymore. i dont want to do this.. Brother bello is dying slowly. We can't keep quiet.. _Emi ko ni dakẹ_ I am going to go and confront kafaya, am sure she has a hand in dis bakiga tsawon lokcin nan sau biyu kacal tazo asibitin nan dubashi ba ban yarda da ita ba ooo Na tabbata itace da uwarta suke son su kashe brother bello.. dos women are evil and heartless how are we sure dat ba kashe shi suke sonyi ba. ..nifa bazan yi shiru yanzu ba.. i will expose, i wll tell brother that is all kafayat plans.. i wll tell him the truth we r hiding from him tuntuni. His life is more importan to us than kafayat. Tsaye ta miƙe a rikice zata bar wajen Anty moju ta rirrikota a rikice _wait wait, temi oya werey?_ _are u sure ure not high?_ _Kafayat ké_ ? That evil woman? Ramouto zakije ne sabida kema ta samu wani waje ta gaftare a jikinki? _Ahhhhh Temi ṣe o fẹ pa mi?..Did u want to kill me.._ i am too old ooo, i am old ooo. Idan ta kashe bello tazo ta kashe ki ya zanyi da rayuwata _Ọlọrun ṣaanu fun mi,haahhh pls God have amercy on me._ Cikin tsananin rikici Anty ramouto tace nifa babu ruwana..i must stop her now.. mu fa ba mutanen banza bane. Lets face the truth once and for all kituna fa laifiin mu ne da muka nuna mata munajin tsoron tsafinta. Nide walh bazan zauna ba zan tona mata asiri inyaso ta kasheni. Nan Anty moju ta fashe da rikitaccen kuka mai tafe da tausayi da nadama sosai.. Cikin kukan tana girgiza kai tace Ramoutou bazakije wajen kafayat bafa.. i can't lose any one of u ure all i have in dis world. Zamu tona mata asiri amma dolene muyishi hankli. ki duba jikin bello yanzu, baida kafa baida hannu. Baya motsi...baida wani amfani..lets just make him happy kar mu kara masa wani damuwa aransa ayanzu..he needs us by his side, idan mukace masa mune muka masa karya muka rabashi da matarsa khadijat zai tsanemu har abada ko ma ya hadiye ransa ya mutu atake. Kiyi hakuri i assure u dat kafayat and her mother will end mercilessly, her evil will surely swallow her.. _on o yi ni ijinle ẹṣẹ rẹ._ Jiki a mugun ragwabe anty ramatou ta zame ta zauna hannunta dore aka tana hawayen sosai... What ever brother bello is going tru in his life _o jẹ Gbogbo ẹbi wa_ (its all our fault). We are d one that force kafayat into his life.. we brougt evil upon our own brothers life,ohhhh god pls forgive me oo. Kuka sukeyi atare anty moju tanata cewa "I am soo selfish ooo.. _jọwọ dariji arakunrin mi_ _Ọlọrun ṣaanu fun mi_ God pls have mercy on me.. Haka rayuwar tafara tafiya musu a yadda komi ya sauya sanadiyar abunda ya faru da alhaj bello naban aljabi na mutuwar da yayi saiga Allah ya kuma dawowa musu dashi, they all become like on family once again kowa ya girgiza ya ahe baqin halinsa agefe an nemi gafarar juna. Sun anty adizat atake suka rusuna suka nemi gafarar Adiaha suka shirya tamkar basu ba. Saidai tun ana washe gari da kafayat tazo ta gane ma idonta abunda ya faru a asibitin sai bata kara dawowa ba dan aranar bakaramin baqinciki taji aranta ba kusan ma dambe taje tay da mahaifyarta ba. Tace mata alhaj bello na raye bai mutu, ba kamar yadda suka tsara da likita ba, worst part ga kuma kudinshi har yazo hannu 200 million in chegue awaajen lawyersa gashi sun mugun kashe kudin su harda cin bashi a banki wajen tsara mutuwarsa ta hanyar hada baki da doctonsa ta yadda zai yi abun clean aga cewa mutuwar Allah ne bana makirci ba .shiyasa suka siyo wann allura da doctor ya masa kafin ya tafi tun daga india suka oder alluran aka masa kafin tafiyarsa ta inda Slowly slowky zaina nakasa shi har saida ya kammala nakasashi taciki kafin ya fara aiki, duk dan kar ace babu hannun su aciki koda za'ayi bincike toh gashi ahakan ma burinsu bai cika ba tunda bai mutu ba paralyse kawai yay. Kusan kaca kaca Sukayi da uwarta da docton dan yanzu kam babu yadda zasu iya cin kudin bayan yana raye. Su Anty moju atake suka dawo masu hanklii suka fara rokon hjiya khadijat gafara akan data dawo abuja ta zauna musu da dan uwansu bello, sunci kuka wajen nementa gafara suna dan danasanin abunda sukayi aransu batare da sun iya furtashi waje ba. Tausayi yasaka Hajiya maimuna ta dada bawa yar uwanta hakuri akan data dawo Gidan mijinta tana kulawa dashi kafin asan nayi anan gaba. Hakan ya kasance after 2 weeks bayan komi ya lafa nan aka dawo da alhaj bello gidansu na jimada hjy khadijat din tana kulawa dashi sosai Brother kazim ya koma america sistr zainab ma ta koma dakin mijinta su anty moju suna kiransa akai akai suna duban lafiyarsan wata rana kuma sai suzo su dubasu. Gidan jimada was very peaceful har saida rana daya kwasam sai kafayat ta dawo,koda ta dawo babu wanda ya kulata komi zatayi itakai takeyi gashi yanzu gani take duk matan gidan sun hade kansu, bayan ta dn samu nitsuwa ta kara harhada sabuwar plan dinta wandq zatay ta amshe kudin ita kadai amma batason tayishi da garaje dolene sai ta dan jinkirta izuwa lokacin da su Ahmed zasu dena bincike. A fannin su Ahmed din kuwa rayuwar sa da matarsa Adiaha ya samu sauyin wata sabuwar salo dan tun bayan abunda ya faru da babansa yay makansa karatun ta nitsu ya dena cin mutuncin adiaha. Zancen cin fuska, zagi, duka duk ya yaface shi acikin ransa snn ya fara kyautata harshensa akanta duk dama haryau ba wani sake mata yakeyi ba.saidai mafi yawa daga cikin Muguyen halinsa dake sakashi yay kama da jahili ya watsar. Zan iya cewa cikin watanni ukun nan acikin zaman lafiya suke saidai haryau bata gane mashi intazo ta maganan nuna mata tausayi ko soyayya musammn ma datake kan facing matsalar bushewa da kuma budewar gaba da sauyawar halittar jikinta wanda ya kwarareba mata nonowarta da shpe dinta suka dawo da ita tamkar buguzuma. Wann karon yasrah bata koma gida hutu ba, itace har ila yau take taya Adiaha wajen fannin business dinta ciwon alhajn nan ne ma ya dan sha musu kai but alhamdullhi komi ya fara tafiya musu dadai. Bayan dan wani lokaci kwasam Adiaha tafara laulayin shigar sabuwar ciki a boye,tun lokacin ma ba'a awani dade da dawo da alhaj gidan ba, Da mamkinta Kafayat ce ta mugun saka mata ido harya kaiga tace mata badai ta haihu agidan ba cikin habaici, aikuwa ciki bai wani jima ba ya sake kwabewa har yakaiga mahaifrta yana kkrin zai lalace gabaki daya. Irin tashin hanklin da Ahmed ya shiga alokcin bazai iya misaltuwa ba saidai a wann karon yay ma Adiaha adalci,domin kuwa shine ya hana sam acire mata mahaifa da yaqinin cewa zata warke Dan bazai iya bari ta samu nakasun rashin haihu na har Abada ba. Depression mai tsananin yawa ne ya kama Adiaha ta shiga cikin kunci da damuwa marar adadi.. Duk da kkrin da Ahmed yay akanta wann lokcin na bata kulawa da kasancewa tare da ita A duk sanda ta tuna likitan mata yace ta hakura da haihuwa aynzu tukuna sai taji kamar ta hadiye ranta ta mutu. Sumtimes haka zata zauna tayi ta neman gafarar Allaah tana kuka Kalaman yasrah na rarrashi ke yawan dawowa mata kanta duk sanda ta shiga wani damuwa inda yasrahn take cewa anty reema kiy hakri in lokcin haihuwar ki yazo tabbas zaki haihu Snn Duk wanda baya ganin kmr akwai wani abu da ya cancanci ya saka shi yin murmushi a kowace rana saboda ƙuncin rayuwa da damuwa da yake ciki, toh ya rufe idanunsa na tsawon sakanni goma, idan yayi haka lallai zai gane cewa haske kaɗai da Allah ya bashi damar gani ya cancanci yayi murmushin godiya Allah". Tace Alhamdulillah Allah mungode maka abisa ni,imominka garemu. She desperatly want to give ahmd a child amma ina likita ya hanata aynzu. Haka suke zama dashi na rashin jin dadin auren su gabaki daya dukansu auren ya fice musu akai. Bangaren kafayat kuwa kullum shirye shirye take na inda zata kashe Alhj bello agidan batare da anganota ba gashi yanzu An baza security camera akansa anata kan bincike file case na asibiti haryau ba a kammala ba. Inkaga kafayat ta taho inda suke toh lawyersa ne yazo tajisu ana magana akan kudi. Damuwarta kenan akawo takardan kudin gida amma babu mai kulata bare ya amshe shawararta yanzu haka neman boka takeyi mai ci wanda zai mata clean aiki ta inda baza'a ataba cewa itace ta kashesa ba. A fannin Adiaha kuwa haka Ta cigaba da bauta ma Ahmed ,girku, wanki, kuka, wanke mota da sauran su, tana masa duk wani kalan nuna gata da aikace aikacen data saba yi masa adacan saidai baya ma kulata sosai, kuma baya hantararta kamar dacan amma tanajin tsananin ciwo aranta da matsanan cin damuwa sanin cewa bata da wani muhimmaci ko amfani acikin fadar zuciyarsa cos she cant even give him d joy of becoming a father. Bayan wata daya da zuban cikinta na uku yasrah ta dauki hutu ta tafi katsina wajen hajy maimuna bayan sati biyu saiga Ahmed ya taho domin daukarta ta koma makranta. Ita kuwa yasrah haryau abunda yayita ma Adiaha na mugunta da cin zarafi tareda kaskanci bawai ya fice mata aranta ba ne dashima take kan kallonsa shiyasa ma bata fiye son kasancewa a inda yake ba. Yauma Zaune yake a garden din gidan haj maimuna da yamma misalin biyar da wani abu yana kallon tsuntsayen dake ta shawagi abunsu a sama, dan yanxu bashida aiki sai na xama da tunanin mafita. wayarsa ne ya soma ringing ya sauke ajiyar zuciya ya dauki wayar ganin mai kiransa yasashi recieving cike da Mamakin kiran, daga daya bangaren hajy maimuna tace "Ahmed ka shigo ciki mungama magana da mamanka Ina neman ka ynxu. daga haka ta katse wayar mikewa yyi da sauri ya nufi cikin gidan ya sameta a falonta ta zauna. Bayan dan dogayen bayanan data masa ta gaya masa cewa aure suke son su daura masa da yar uwansa yasrah a wann karon kafin su shirya sukoma zama tare Abuja, magana ta masa anitse tare da masa nasiha mai ratsa zuciya. Zufa yaji ya karayo masa Dan baisan me zaije ba. Nan Tabashi sati biyu akan yaje ya shirya da iyayensa akan da ya tafi kawai ya barmusu yasrahn anan sune zasu gaya mata dakansu. Da yamma ya tafi Abuja duk haklinsa baiya jikinshi sosai dan kuwa maganan auren ne keta memetuwa a brain dinsa dan bai taɓa yin tsammanin jin hakan ba. Saihar yau da akace zai aure yasrah kafin nan ya soma saka hakan aransa Dagata fannin yasrahn kuwa ba agaya mata komi ba gani take kawai sunata shiri,bayan ita kuma jira kawai take taga Ahmed yace mata ta fito su tafi amma sai shiru haryau bataji duriyrsa agidan ba har akaci sati guda. Anan Abuja kuwa tun bayan komawarsa familynsa suka saka shi agaba da maganan auren sa da yasrah. Musmmn ma mahaifinsa Da yake gaya masa cewa hakan ne daidai kodan shima ya samu haihuwa akan lokaci tunda sau uku kenan Adiaha tana samun ɓaro gashi likita yace yanzu kam ma sai ta huta kadan kafin ta sake iya daukar wani ciki. Kusan kowa ya amince masa akan batun auren, kafayat ce kawai bata da labarin meyake tafe dake tay tafiya nemo magani acan kasar india wajen wani shahararren boka, wan karon abunda ya rage mata na gidan gadonta shine ta bada jinguna ma banki suka bata kudin taje neman asiri. Duk tunaninta shine daga zarar ta ci nasara akansu duka 200 million will be hers dan bashikadai zata kashe ba harda yayansa zata nakasa musu kwakwalwa ta hnyar sihiri indan kudi na zuwa itace zata amshe 200 million din snn ta gudu dashi. Bayan komi ya kammala na maganan hidiman auren yasrah da Ahmed kowa ya fara shiri sabida alhaj bello yace ayi mata hidiman biki mai kyau since she is young and its her first weding. Komi anayinshi ne batare da sanin adiaha da yasran ba. Ana saura sati guda a daura auren Ahmed yakai mamansa katsina nan ma yasrah tay tsammnin yazo daukarta ne dan iyanzu har an fara yin nisa da lectures fahad ne yake temakawa da bata nan wanda yasa dan dole tafara kulasu sosai shida maryam suka dawo kamr dacan suna abota. Wann karon ma da hannu bibbiyu suka taru suka amsheta duba da yadda taja jikinta dasu sosai wanda yasaka basu ci nasara akan abunda suke shiryawa akanta. Bata san yaushe Ahmed ya bar gidan ba, ya tafine sabida umarnin su hjiya akan yaje ya gayama Adiaha abunda ake ciki. Isarsa abuja bayan kamr kwana biyu ya sauya mata ya dawo yana fara'a da ita acikin gidan Tuna iyayen nasa suncemai yamata adalci yasaka ranar da zai gaya mata saida ya kaita outing tay enjoyin kanta Bayan sun dawo ya bata kudi million shida kyauta. Snn ya gaya mata cewa zaiyi aure zai auro yar uwansa yasrah.. Maganan cak ya tsaya mata a wuya, but she loves him so much tana ganin ya sauya fuska dan karta nuna kishinta a fili sai kawai ta dubi hallacin yasrah dana su hajy ta amince masa da zuciya daya. Saidai kuma tun bayan faruwar haka ta kasa iyacin komi har tay kwana biyu kafin nan abun yazo ya saketa. Nan itama tafada cikin shirye shiryen hidima wanda liyafa ne kawai babba sosai aka hadashi anan even center na Abuja... Agabanta akayi lissafin kayan auren yasrah da sadakinta, taga komi na gata akayi mata shi, hatta akwatuna bazata ma iya tantance su ba. Ga sadakin ta mai tsada shima dan zai iya ruba nata sau hudu ko biyar ma. Tun tana jin kishi kishi aranta har ta zo ta danne zuciyarta ta shiga taya mijinta shirya hidiman aurensa gadan gadan da zuciyarta daya. Bai kuwa mata wani cin fuska ba,itama haka yay mata akwatuna set daya maidauke da boxes guda biyar..she tried her best wajen tayashi shirya komi duk da irin kashe kudin dataga akeyi wajen tsara bikin har saida su anty adizat suka jinjina ma jarumtarta. Fannin yasrah kuwa duk shirin nan da akeyi batasan na bikinta bane Dake ko lallen amare ba amata ba, hjy ce mai mata wayo anata mata gyara ciki da waje amma basu taɓa yarda sun nuna mata alaman aurenta ake shiryawa ba. Duk da ma jikinta na bata wani abu amma She remain calm musmmn dataga yayanta sadik da matarsa anty Amal sun taho katsinan suma. She is just enjoy the vibes of being with them da su farida da anty nafisa har aka shiryata aka mata shirin ciki dana waje na musammn duk ta dauka sauran ma haka ake musu. Anan abuja ma komi ya dau zafi dan kuwa Kowa cikin abokan Ahmed babu wanda bai hallara ba. Banji ma daga canada shida matarsa hidaya suka diro, shima harya samu haihuwa sun samu baby girl sunanta Ayshat Asake oyebanji. Ranar daurin aure Ahmed da yasrah wani annuri ne na musammn ke fita a fuskansa, haka Ahmed yay wankan kece rain ya fito waje yay wani irin azababben kyau acikin fararen shaddar sa mai matukar sheqi da tsada abokansa sun sako royal blue yayunsa ma haka komi ya bada kala. Tun anan Adiaha ta fara kasa iya danne kishinta amma tanata kkri cos the joy and excitemet yasata tunanin kodan rashin haihuwarta ne yasaka Ahmed yake ta zumudin zai kara aure. Duk da haka tay yaki da shedan ta shiga hidima anayii da ita sosai. Juma'a da misalin bayan sallahn juma'a aka daura auren su.. Ahmed Damilare bello jimada and his wife yasrah hussaini. Hamdala yay jin Yasrah husaini ta zamo matarsa mallakinsa,kowa na masa murna akayi walima na zallan suyasu inda Adiaha ta saki ranta ta kwashe rawan yarabawa da su anty adizat da anty nurat da sister zainab dan kuwa bakaramin sharholiya akayi agidan ba. Aranta She was suprise dataga yadda akayi al'adan auren yasrah a matukar mutunce cikin karramawa da daraja komi ana haba haba dashi dan kar aji kunya.. In dat moment she realised dat tayi babban kuskure arayunwanta data zubda nata kimar iyayen a idonsu ashe itakam ba a martabance ma aka auro ta ba. Mahaifin yasrahn ma baya raye amma tana ji tana gani har wajen yan uwansa aka bisu can illorin akaje akayi duk wata al'ada na aure. An kashe kudi anyi bugun girma takuma ga yadda ake a'lada na karban aure ba irin yadda akayi nata ba. Kominsu na bugun girma sukayishi, She wished and wished dama itama haka akayi nata auren koma yayane..cos all this things datake gani na darajawa makes her feel really small,unimportant and trashy.... Atake tafara jimamin abunda tay ma iyayenta na zubar da kimarsu da darajarsu a lokacin datake cikin halin matsanancin bukatar ganin aurenta da Ahmed ya yuwu saidai abunda ya wuce ya riga ya wuce saidai ayita cizon yar yatsa cikin dan danasani. She regreted evrything and even cried, harta gaji da danasani ta zo ta hakura kawai saita sakama ranta ruwan sanyi tare da fuskewa. [7/24, 10:20 PM] SURAYYAHMS: Katsina state 3.00 pm na yamma bayan daurin aure. Kuka sosai yasrah ke yi kanta kife jikin hjya khadijat dake hawayen ita ma, dagowa tayi daga karshe jin hajya ta ki cewa komai cikin rawan murya sosai tana kuka kamar zata hadiye ranta tace "mummy dan Allah mesa za a min aure nida ke kan karatu na?, mesa hajiya ta matsu inyi aure har tasa yan uwan baba na sukazo sukace ayi min kuma kuka yarda zakumin mumyy dan Allah ki tashi muje ki fada musu banason yin auren nan, idan baku yarda ba to dan Allah kuyi hakuri ku canza min wani mijin ba yaa Ahmed ba, don Allah don Allah, mumy ki tashi mu tafi nasan in kika fada musu dakanki zasu fi yadda nide bazan aure yaa Ahmed ba. ganin hjya ta ki tashi yasa yasrah mikewa har lkcn tana kuka tana fadin "Nasan in na fadawa yaaa sadik zai yadda dani, kullum duk abinda nace mishi yana min, wannan ma zanje ince mishi yagamusu karatu zanyi kawai...." Cikin hanzari Aunty nafisa ta mike ta tareta ganin jiri ya kwaso ta tayo baya zata fadi,a rikice ta fada kanta kmr mai aljanu, sabon kuka ta fashe musu da shi tausayii ta basu da ta shiga girgiza ta ganin jikinta duk ya saki idonta lumshe yana hawaye. sunanta hajy ta shiga kira cikin lallami tana cewa yasrah yasrah ki tashi kinji, babu wanda zai miki auren nan wasa sukeyi miki dama, ki tashi yanxu zanje in samu kannen baban naki da Adda ince suyi hakuri, kiyi hakuri ki tashi kinji auta na, babu mai sake saki kuka, ki tashi muje tare yasrah", yasrah kam ko motsi batayi sai dai har lkcn hawaye na tsiyaya daga idanunta. bude kofan dakin akayi su ya sadik suka shigo jin hayaniyar da akeyi da ysrah, cirko cirko suka tsaya ganin kan hjy khadija a kife jikin yasrah dake birgima tana ta Kuka sosai dan duk sanda ta tuna wai Ahmed ne mijinta saitaji kamr ta rufe ido taga ta mutu, da kyar sadik ya iya yin karfin hali ya ja kafanshi ya karasa inda su suke, tsugunawa yayi dab da ita ya riko hannunta dayan hannun kuma yadaga hajiy dashi jikinta a muce, cikin sanyin murya yace "mumy control urself, wai duk akan maganan auren ne har yanzu yasrah bata hakura ba? kasa bashi amsa tayi sai hawayen dake ta zuba daga idonta, juyawa yayi ya dubi sauran yan uwansa dake wajen da har lkcn sun kasa motsi suna nan inda suke sai tausayin yasrah da suma suka fara har yace ma farida je ki kira mummy tana babban falo, gyada kanta tay ya juya yaci gaba da murza hannun yasrah yana dan jijjigata ganin numfashinta ya dauke gabaki daya. Ba'a fi minti biyar ba da fitan farida ba saiga hjy maimuna ta shigo dakin arikice tana tambayan yasrahn tana ina, ganinta kwance jikin hjy khadija kamr bata motsi yasa ta kasa magana itama, sosai jikinta yayi sanyi dan tasan duk yadda akayi kan maganan auren nan da taji ne ya dameta.. Bata sake cewa komai ba sai da ta sunkuya ta dauketa cak sannan tacewa sadik ya dauko key su wuce a tafi asibiti" Jim kadan bada jimawa ba ya dawo, sadik din ne ya tuka su suna zuwa asibiti cikin gaggawa aka karbeta akayi emergency da ita wajen doctor aka fara dubata sabida minor nervous break down data samu atake. Hanklin kowa saida ya tashi ganin Yasrah Bata farfado ba har saida yamma ya rufa liss. Hakan ya jawo ba a taho da ita Abuja ayau din ba harsai washe gari. Tun jiyan data farka take ta tunanin yadda zatay ta saka a tsinke wann auren By fire by force, Duk rarrashi duk lallamin su na duniyan nan taki ji, itadai koda ma wani za'a kawo amma ba Ahmad ba. Takaici sosai takeji aranta dataga babu wani wanda yake nunawa dagaske zai temaka mata a tsince auren saidai kawai ata bata hakuri ana ce mata qaddarar ta kenan. She bacame really really angry and frustrated musammn da hajiya maimunatu datake mata matsayin uwa agareta.. Taki ma sam suyi magana da ita sai kuka kawai take mata sai bori taki taci abinci har karfin jikinta ya kare gabaki daya zazzabi ya rufeta. Ahakan washe gari ranar liyafarsu aka taho da ita Abujan duk batajin dadin jikinta aka hau shiryata, bahaushe yace sarkin yawa yafi sarkin karfi dake bamai bin bayanta haka harsaida sukaci galaba akanta ta hkra akayi bidirin kyafaffen liyafa mai ji da lafiya nagani na faɗa wanda yazaga ko'ina, ya samu halattar dumbin mutane masu girma, inda akayi shagalin liyafar acikin wata sanyayyar salo mai cike da natsuwa da ban sha'awa matuka sabida matukar dacewar da sukayi da juna acikin weding dresses dinsu. Shiga biyu aka musu bayan na liyafar. Haka akazo aka mata kwaliyya ta fito da Red and golden yoruba asoke mai dan iskan kyau da tsada aka bazama wuyarta da hannunta expensive red colour beads bakaramin kyau yasrah tayi saidai aranta ji take kamar zata mutu alokcin. Duk wani abun nishadi da akeyi harga Allah konamata gangan jikinta yakeyi tamkar wuta hatta Adiaha saida ta bata tsananin takaici ganin yadda take suporting auren mijinta 100% dan alika mata shi shiyasa ko magana ma bata yadda ya hadasu ba. Ata fannin su fahad kuwa har dan zazzabin nan saida yay jin wai anma yasrah aure tunma kafin burinsa ya cika akanta, yau din tamkar wata ranace ta baqinciki arayuwarsa wanda bazai taɓa mancewa dashi arayuwarsan ba dan hanklinsa bai dawo jikinsa ba harsaida maryam ta dawo daga wajen bidirin biki take sanar dashi cewa auren dole ne akayi ma yasrah yasrah bata son auren. friends dinsa atake suka fara zugashi akan cewa zai iya cimma burinsa ta hanyar amfani da hakan ma. Nan da nan suka fara shirya wani salo. Bayan angama hidiman liyafa kowa ya watse haka nan akayi shiri na gagarumin family prayers ma amarya da ango. Ita dashi suka shigo acikin wata kyafaffen matching tribal outfit na yoruba shiyasaka kalar blue stylish abgaba da hularsu dake karkace na yorubawa itama tay masifar kyau acikin nata cultural attire din aka mata rufi da mayafi yaloyalo. Kowa ya hallara aka taso su atsakiya inda suka yi tsugune acikin salon nuna girmawa da biyayya wa manyan gida. Adiaha was super astonished to see that duk family sun amshe yasrah wholeherterdy, badon komi ba saidan itama tana da jininsu na yarbawa, Su anty moju da anty ramoutu and co evryone was so happy with the whole wedding arrangement kowa yana mai alfahari da su anata gwada kyaun yasrah. Fadin irin ababen darajawa da karramawa da akayi ma familyn yasrahn bazai iya girkuwa ba. Koda aka fara hakan Adiaha sosai taji abun aranta, saidai batada yadda ta iya face ta kyale hawayenta daya makale ya zuba sabida saiyau ne take ganin asalin wauta da gazawar datayi a matsayinta na ƴa mace da bata bari itama an karba mata darajanta da martabanta agidan kamr yadda akayi ma yasrah ba.Tay cizon yatsa aboye ayaudin babu laifi, yaune ta fara asalin fahimtar wasu daga cikin irin maganganun da kakarta take gaya mata akan sauki da kuma gaggawar data nuna awajen saida ma Ahmed da famlynsa kimarta a araha. Tana kallo anan hatta fuskr yasrah da za'a bude agani a fili su hjy basu yarda ba,har saida aka zuba kudi mai sunan kudi.. Deep down She felt so soryy for herself amma tasan wann duk ihune bayan hari musmmn da ayanzu takejin she cudnt even give ahemd the joy and happiness of having a peaceful family and a child, aranta saitake ganin kamar aurensa da yasran ma yafiye mata kwanciyar hankli,yanzu dai yadda zata danne kishinta ne kawai yake kan baffling inta aranta musammn dataga hanklin kowa ya koma kan yasran. Ana gama addua Ahmed da abokansa suka fara jigilar maida baki gida wasu kuma airpot. Shikansa saiyau yakeji aransa kamr yay aure sabida yadda abokansa da well wishers suke gwada auren nasa agari. Kafayat has been calling and calling bai daga ba dan a social media taga komi gashi acan har anfara mata aiki ankaita can cikin wani tsohon gidan tsafi na temple a bayan duwatsu manyan guda bakwai ance bazata fito ba sainan da bayan kwana bakwai bayan sun kammala hada mata magani..she felt like dying tun awajen. Dan bata girgiza a auren Adiaha kamr yadda ta girgiza da aurensa da yasrah ba sabida abun yazo matane a mugun bazata. Da yamma Maryam taci kwaras tazo gidan biki itama tare da fahad suka tsaya daga bakin gate suna ta magana bisaga plan dinsu da suka shirya akan dauke yasrah. lokacin yasrahn na kwance adakin hjy khadija ita kadai anmata kwalliya ta saka wata doguwar riga coffe brown colour na atamfa fuskarta a lullume tanata kuka ahankli. Kowa yazo domin yay mata nasiha da magana da fada da masifa suke rabuwa har kowa yagaji aka kyaleta. Adiaha ce data fahimce irin matsanancin tsanar da Yasrah tay ma auren ta debo abinci ta kawo mata har dakin danta rarrasheta. . Haka yasrah ta bushe ido ta zazzageta ta gaggasa mata maganan banza itama.. Tace "Anty reema ban taba sanin baki kaunata ba saiyau, U alsi allow them to marry ur evil husband to me? Allah zai saka min akan abunda kuka min, nide bazan taba yafemiki ba kema. Aikinsan bai dace dani ba,nide bazan aure namijii irinsa ba nide walhy na fi karfin nakasance matarsa amma dan tsabar mugunta za'a hada kai dake har alika min shi a matsayin miji nime zan muku dashi..wawa ma wanda baisan darajar matarsa ta gida ba? Tay ta maganganu tace ma Adiaha kawai so take tazo musu dan haihuwa amma bawai dan sun damu da abunda takeji na tsanar Ahmed aranta ba. Duk yadda Adiaha taso su fahimce juna haka yasrah taki ta dinga gasa mata bakaken magana tareda ce mata batason mijinta. Jikin Adiaha a sanyaye tabar dakin ta koma sashenta tanata mamakin yadda yasrah ta mugun tsanar Ahmed aranta haka. Bayan ficewar ta bada dadewa ba sai ga maryam din ta shigo Lallashinta ta dingayi kamr dagaske,yasrah tana mai gaya mata damuwarta da zuciya daya dan sosai abun ya sosa mata ranta, can kafin nan ta ce mata zata taimake ta inhar dagaske take batason auren, ta zo su gudu subar kasar tare da Fahad, as her friends they will surely help her. Convincing dinta tay da cewa taimakonta kawai zasuyi dan a warware auren akan lokaci ta cigaba da karatuntan datakeso anan. She also told her dat fahad is more than ready to help her out as a friend inyaso suna guduwa hanklin kowa zai tashi sai aynke hukuncin raba auren kawai. Haka yasrah ta amince bawai dan tay zurfin tunani kawai dai alokcin she is mentally unstable and tensed, so kawai take taga ta yaface auren nan karfi da yaji aranta. Kayanta ta sauya ta saka wani wanda baza'a gane ta dashi ba, ta window ta fita waje, can suka hadu abakin gate da maryam harta shiga motar Ahmd suka bar anguwar luckky enough babu wanda yagansu. Duk suka taru a motar sunata bata baki, sai suka nuna mata kamr suna matukar jin tausayinta musmmn ma shi fahad din da har hawaye taga yanayi, batasan plan dinsa aransa shine yaje yay badalarsa da ita ba. Daga nan kuma Bayan an samusu ai dolene abashi ita na dole daganan kuma zai yi duk abunda yaga dama da ita. Daga can gidan jimada kuwa ba atashi neman yasrah ba har saida lokcin kaita dakin mijinta yay. Godiyan Allah ma dayake sabuwar gidansa za'a soma kaita dan acan aka mata jere sakamakon nan din bazai dauke tulin kayanta da aka mata ba saidai duk su Adiaha basu san da wann tsarin ba dake anan dinma an cire mata daki an zuba mata kayan alatu aciki akan idan ta kammala schl sai ya tattarasu duka yakaisu sabuwar gidan dukansu biyu. Wasa wasa aka fara neman yasrah a dakin ba a' sameta ba wanda hakan Yaso ya tadawa hjy maimunatu hanklinta sosai. Nemanta sukeyi acikin sirri dake ma basa son kowa yasan me ake ciki gashi har motocin daukar amaryn ya iso. Su yasrah kuwa sauri sukai suka isa airport suka fara booking flight da zai wuce da su America acikin gaggawa. Lokcinn bata da wani buri face taga tay abunda zai kawo ace anraba wann auren dan gani take kamar su hjya basajin tausayinta kuma basusan waye ma Ahmed din nan ba. Process din tafiyarsun ne ya dau musu lokaci sosai sabida babu wani passport dinta anan da sauran tarkacenta So fahad is busy calling his father's contact ta inda za'a musu komi akan lokaci. Dagata can gidan jimada kuwa saida Hanklin kowa ya kusan tashi garin neman yasrah. Sun kira maryam bila adadin bata dauka ba. Tun 4 suka bar gidan Har kusan Bayan magrb kafin hjy ta saka akakaisu har gidansu maryam din da taimakon iyayenta aka samu gaskiyar abakinta dan itace karshen gani tare da ita. Yay sadik yaje airpot cikin gaggawa aka fara neman yasrah awajen, daf lokcin har sun kammala komi zasu tafi sai aka kira fahad aka sanar dashi cewa an ganosu, atake ya mata wayo yace yana zuwa snn ya zame ya gudu ya barta a airpot din dan kar ace shine yakeson ya gudu da ita,tsaye tay tanata jiransa har su yay sadik din sukozo suka sameta suka taho da ita gida. Bayan isha'i aka taho da ita wajen su hjya, yau Bakaramin masifa tasha awajen hajya maimuna ba domin kuwa ranta ya matukar baci sosai dataji cewa guduwa take sonyi bayan andaura mata auren danta tozarta su da mutuncinsu da matsayinsu da komi. Ran yasrah ya sosu sosai tanata kuka mai cike da gushewar hankli har tace musu ai dan basune suka haifeta ba shiyasa sukaga Ahmed ne ya dace da ita amatsayin mijin aure. Tacewa hjya maimuna dama amfani da ita kawai takeyi amma bata kaunarta aranta. Maganan sosai yay ma hjya maimuna ciwo har hawan jininta ya so ya kadata aka kaita asibiti a ruwa ruwa. Sai a sann yasrah ta dan dawo cikin hayyacinta ganin abunda ta jawo nan da nan tafara nadaman abunda ta gayawa ma hjy maimunatu a wann rana. Jikin Ahmed sosai yay sanyi ganin irin tsanar da yasrah tay ma aurensa hade da girman kai da kuma takaicin jin cewa tay rejecting dinsa with all her heart hartana ikirarin gara ta mutu data kasance matarsa. He plan on dealing with her dan yadda takejin ta tsanesa shikuma alokcin yaji aransa dolene tay zaman aure dashi. Duk abunda akeyin nan saidai yabada hakuri amma baitaɓa yunkurin jin cewa a since auren ba Tunda yasrah tay musu izgili da gori akan mutuwar iyayenta shikenan Duk su hajy suka yi fushi da ita suka dauke mata wuta cak suka dena mata magana dukansu biyu aranar. Ta shiga damuwa Tarasa meke mata dadi aranta dataga duk sun mata hakan, ita kenan koyaushe a kuka, duk su anty nafisa da yaya sasik ne suka dinga mata fada sosai suna nutsar da ita wanda hakan sosai ya so ya ragwabar mata da zuciyarta gabaki daya tafara tunanin amsar auren kodan amana da girmamawa dake tsakaninsu da iyayen nata dukansu biyu. Duk dama bataso ace akan Ahmed ne zatay wann tulin sadaukarwa mai girman ba dan bata taɓajin sha'awar kasancewa matarsa aranta ba. Kowa yazo saiyay Allah wadar da abunda datayi nason kunyatar da hajya maimunatu. Daga bisani dan dole ta amshe auren kawai aranta, washe gari sassafe bayan hjya ta dan samu sauki ta taho tazo ta tsuguna agabansu ta basu hakuri tace musu ta amince. Duk da maganganu masu ratsa zuciya da suka yi ta mata da safen nan bashine yasaka ta hakura aranta ba, kawai ta amince ne a matsayin biyayya da sadaukawar agaresu dan tasan batada wani gata duk duniya saisu din. Albarka suka saka mata aka shiryata aka kaita gidanta na can aka musu nasiha acan saidai har iyanzu bata kara sake fuska da iyayen nata ba, da yamma lis ranar karshe wato ranar sunday aka dawo da ita gidan jimada. Nan ma aka musu nasiha dukansu uku a falon alhaj bello aka kuma umarcesu akan da su zauna da junansu lafiiya. Sosai Adiaha taji dadin yadda wann karon aka karramata aka yabe irin hakurinta snn aka damka mata amanan yasrahn ahannu.. Hajya maimunata ta bata kyautar kudi mai yawa tace ta kara akan business dinta na shago snn duk sanda take da wani damuwa ta kirata kai tsaye zata cika matashi Hakama Ahmed aka basa amanan yasrahn aka ja masa kunne sosai. Alhamdullhi at long last komi ya kaammala cikin mutunci, wajajen karfe tara na dare aka kai yasrah bangaren su Ahmed dakinta nanan gidan shi ne irin na Adiaha dake gefen sa ta hannun dama shima ankyafe mata shi single room ne irinna adiaha zak zak. Hatta falonsu saida aka sauya masa sabbin kayan alatu komi na gidan ya zamo sabo kar kar. Tunda adiaha take arayuwarta bata taɓa gani ko jin irin qamshin turaren wutan da gidan sun yakeyi ayau da dare ba. Evrything seems so serene..aranta ta raya cewa dolene ahmed yana nuna zumudinsa cos dis atmospher really smell love and nothing else. 10.30 na dare yasrah na kwance akan sabuwar gadonta na gidan anan cikin sabuwar room dinta ita kadai tana hawaye masu zafi Adiaha tazo ta fito da ita suka same ahmed din a falo yana zaune. Danne zuciyarta kawai takeyi amma sam sam bata cikin hayyacnta Koda suka hade ido dashi taga yanata kallon ta da wani irin salo ji tayi kamar ta kashe sa. Nasiha yay musu daidai gwargwado snn ya dan gaggaya musu yadda zasu zauna a gidan. Har da kwanakin kwanan su duk bai yi jinkira wajen raba musu ba. It was agreed dat zaina yin two two days adakin kowacce bayan ya samu cikakken 2 weeks da amaryarsa yarsa. As expected Adiha ce kawai ta amsa masa yasrah tun da ta sauke kanta kasa batace mai uffan ba harsaida ya gama yay shiru. Bayan nan ya sallame su ta tashi ta wuce room dinta ta kulle kofar da key taciki abunta. Kafin yaje yay sallama da iyayensa yazo ya samu harta kulle kanta aciki karshe karkada kansa kawai yay ya koma room dinsa. Ko bacci baiy samu daman yi ba tuna yadda yasra take nunamai tsana sosai abun ya dameshi aransa dan wata ƴa mace bata taɓa nuna masa kalar wann tsanar ba.. He wonder what she see in him dats so distateful harta tsanesa haka kamr mutuwarta. Kyabe bakinsa yay cikin rashin jin dadi aransa yanaji babu wanda ya isa ya tsince auren nan komin tsiya komin rintsi kuwa yasan wata rana dolene ta shigo hannunsa. Karfe Daya saura ya buɗe idonshi da matsanancin tunaninta aransa, ganin Adiaha bata nan yasan tana can dakinta hala, tashi yayi ya dafa kanshi tare da sauke ajiyar xuciya sanin cewa ita bata da matsala koma yayane zai iya ya shawo kanta ya kuma san ta hakura, yanzu babban matsalar sa yasrah ne, mikewa yyi ya fada toilet ya sakarwa kanshi shower mai dumi yayi wanka yayi alwala sai da ya fito ya canja kaya zuwa normal sleeping wears, karfe 1:30 na dare ya gani lokacin ya tuna yasrah bataci komi ba,dan tsaki yaja tunawa da yayi wai tanakan bori akan auran nasu har yanxu. dolensa kenan yadawo gidan da zai riqa fita yana nemawa mata abinci awaje,dn tsaki yaja dan itama yanxu wata liability ce agaresa, fitowa yayi yabita hanyan dakin da aka ajiye yasrahn,a kan gado ya sameta kwance tana bacci ta kudundune waje daya a cikin bargo tay lamo da kanta akan pillow tamkr wacce take cikin matsanancin bakin ciki da damuwa Karasawa yayi bakin gadon yasa hannu zai yaye bargon yaga sexy figurenta tana bacci dat seems peacefully adan takure, gyaran gashin da aka yi mata ya rufe rabin fuskanta ya mata wani irin masifar kyau, dan tabe baki yyi ya bugi gefen gadon da nufin tada ta amma ko motsi bata yi ba, zame bargon yyi lkci daya ta mike xaune da sauri ta shiga komawa baya baya ganinsa datayi, karamin tsaki yyi yace "wato bazaki ci abinci ba ko?" Wani irin haushin tambayar taji batace mai uffan ba, Kai ta gyada ba tare da ta kallesa ba ta harde ranta sosai, yace " no answers?hmm Gud, kinsan dai babba agidan nan baya girki, is eida u eat from me or you fend for urself, matata dai bazatana miki komi yanzu ba sabida kema matace agidan, Jin bata ce komai ba yasaka ya duka kusa da ita har tana iya jiyo numfashin sa da kamshin turarensa da ya cikata, cikin kaushin murya yace "kin fahimta?" Kai ta gyada masa tana kkrin mayar da hawayen idonta, ya juya ya fice daga dakin taja tsaki mai kauri.... [7/25, 9:15 AM] SURAYYAHMS: Koda ya fice mata a dakin saida yay kusan dakikanin sekanni biyar awajen bai iya bude lumsashun idanunsa daya runtse su da karfi ba,Washe gari da safe Sanye da farar jallabiya plain original na saudi wanda babu ko design ajiki ya fito da shike ba komawa bacci yakeyi bayan ya idar da sallah ba sai chan wajen 7am ya mike gaba daya. He has planed his ways well wa duka gaba dayan su yasan yadda yake shirin tafiyar da su agidan. Sosai yasaka rai wajen shawo hanklin yasrah musmmn ma dayaga tana cikin yanayi na tsananin fushi dasu baki daya. Saidai bai wani damu sosai ba aganin sa ai mata duk abu dayane, halittu ne masu tsananin rauni musmmn inya duba lamarin yadda haryau soyayyarsa ne yake controling rayuwar kafayat da kuma Adiaha, gani yake kmr itama zatazo ta gaji da borin ta dena fushi dashi indan wai akan zaman aure dashine. Don haka baiyi yun kurin soma shiga dakin Adiaha ba ya kamo hanyar dakin yasrahn da sanin cewa ita yarinyace dole ne kawai ya dan kame mata fuska donkar ya sake mata tazo ta rainashi agidan sosai. Yana turo kofar hancin sa yayi bugu da sassanyr qamshi mai tada hankali saidai Gani yay Tana kwance Ga hijabin ta anan gefe alaman tayi sallah ne ta koma. Gefen gadon data ke Kwancen ya zauna ya mugun shagala wajen kallon very pretty face dinta tana bacci a tsanake Sai yanzu ya lura da yadda fuskarta ya haura dan kuwa kadan ya rage kumburin idonta ya rufe masa ganin ta gaba daya.... Ahankli Ya tabe baki ya sake karamar smirk tare da tapping din gefen gado sau biyu bata tashi ba ya sa hannu ya yaye comforter nan ta mike adan razane tare da bude kasalallun idanun ta akanshi wanda suke cike da tsanarsa ayanzu.. Wani irin Bugu kirjin ta yayi da suka hade ido taga ya kureta da wani irin piecing looks kamr tsohon maye, yace ai sai ki tashi safiya yayi...kin ma cin abincin naki na juya kuwa? Tayi saurin dauke kai ranta a harde batace mai komi ba. Ji take dan bata masa hauka bane akan auren shi yasa yake neman ya kure mata hanklinta yake shigo mata daki anyhow. Shiru yay yana kallonta Jin tayi banza da shi ya daga kafadunsa sama yace ok tashi zakiyi kiyi abunda ya dace dake ba bacci ba, this is ur first day, and U have alots to do cos my wife won't do anything for you kema kin sani al'adarsu ce amaryace mai girki a ranar farko kema kinga Daga yanzu U will cook for me, lclean and take care of the house and Anything else, as my wife...ai sun gaya maki ko? Wani irin shaukin kuka ne ya taso mata amma sai tayi shiru batayi ba don tasan tana amsawa kukan zai kufce mata kuma harga Allah ta soma jin tsananin haushin maganan dayake mata a yanzu.. Itadai bazata iya dena jin takaicin jin cewa wai shine ya aureta ba don kuwa ko a mafarki bata tabajin sha'awar auren namijin da baisan darajar matarsa irinsa. She have double standard for her life, saidai aynzu ji take kamar duk wani mafarkin ta ya rushe akanshi. Gashi A zahiri tsoron auren ma ya mugun shiga ranta yana birkita mata tunani dan baatay tsamanin zuwansa ba kwata kwata, hannu ya kawo zai jawota ,ta buge hannun ta kara tantame ranta tana hararsa. Yadan daure fuska yace "Ke ni wai sa'anki ne da zakina bugeni? Cikin katse shi da sigar fushi sosai ayanayinta tace can you pls let me be, cos ure really suffocating me. Ya hada rai Yace suffocate? what do u mean by dat? Tace Toh me kakeyi anan dahar zakazo kana mun wasu maganganu Nifa ba matar kace. Dan wallhy inma ji kake ka aureni kasaka aranka cewa dani da budurwa duk dayace agidan nan dan har abada ni yasrah bazan kasance matar namiji irinka ba. Juyawa yay yanata kallonta ganin wai hawaye sun fara zubo mata acikin idanunta. Yace What is wrong with u, meyasa kike cewa haka? Ai abunda zai faru ya riga ya faru Kina jayayyar da qaddarar da Allah ya zaɓa maki ne? Tace "Allah ne ma ya zaɓa min ko? Eh aje haka na amince, da kuma dan girman iyayena amma kasani wallh baka da wata hakkin zamowa miji agareni har Abada muddin ina gidan nan sabida bana sonka bana kaunar kasancewa matar ka. Magana zaiyi ta runtse ido tace if u really dont want me to disrespect u just get out. Yadda ta karashe idonta a rufe kuma cikin tsawa yasaka shi mikewa tsaye babu shiri yanata kallonta seeing how serious she looks jikinta harna rawa rawa tana ta hawaye sosai. Kinada hankli kuwa wai bakisan kin wuce wann stage din bane ayanzu? Ure no longer a child, ure my wife now, u better get dat cos duk yadda kikayi hakane zai cigaba da kasancewa a tsakanin mu. Tace fita ai nace kayi.. Bana son ganinka na tsaneka...duk kaine ka jawomin, aida cewa zakayi baka son auren kaima, amma meyasa kayi shiru kana ganin aka likamin kai? Yadda maganan nata ya daka tsalle ya cakkeshi aransa yake kan shan mamaki cos no girl has ever told him dat an liƙa masa ita. Matsowa kusa da ita yay zai taɓa ta tamike tsaye cikin tsananin kyarman jiki da kuma fushi.. Magana yake mata amma ba kulashi takeyi ba,gani tay baida niyarr fice mata a dakin ta juya zata fita kenan ya wani irin fixgota tana juyawa kuwa ta kifa masa wata hatsallen mari akan fuskarsa abazata. I said im not ur wife..ka fice min a dakina ina gaya maka. Just let me be. Kallonta yay muryansa karsashe yace yasrah kika daga hannunki kika mare ni?.. Tsaki mai kauri taja tay banza dashi, yanajin yadda take huci tana fidda kananan magana tanamai cewa ta tsanesa. Zamewa yay ya bar mata dakin bai kara dawowa ba itama bata fito waje ba. Yauma A dakinta ta wuni har bayan ishai banda Adiaha datake kawo mata ziyara time to time wanda itama ba kulata takeyi ba. tara nayi na dare ta nemi waje ta kwanta abunta sai a sann ya kara zagowa dubata, hangota yay tana bacci hankalinta kwance cikin bargo, ya tsaya daga nn bakin kofar yana kallonta da mamakin yadda ta sauya gabaki daya, bai taba sanin wasu matan suna da zafin zuciya har haka ba, can yyi wata karamar murmushi ya gyada kansa alamar zaki gane kurenki snn ya karaso cikin sabuwar bathroom dintan. wanka yayi anan din ya fito daure da towel a kugunsa yanadan goge gashin kansa da karamar towel,bude sabuwar wardrobe dinsun yyi ya ciro sabon sleepn robe dinsa fari ya saka ajikinshi, wayarsa dake gaban madubi ya shiga kara ya karasa gaban madubin yana kallon screen din wayar ganin kirar mahaifiyar sa ce karan da wayar dayakey din ne ya farkar da yasrah ta bude fuskarta a hankali tana kallonsa, yana tsaye gaban madubin yana amsa wayar har ya katse snn ya kashe wayar gaba daya. Nan ta maida kanta cikin bargo da sauri tana mai jan tsaki,she tot after the slap bazai kara kulata ba marar zuciya gashi har ya wani dawo, bargo babba ya dauko cikin wardrobe din ya shimfida a kasa dan baison su karayin wata rigima da ita ayau akan wajen kwanciya. snn ya karasata daya side din da take kwance ya dauki pillow ya ajiye kan bargon snn ya kashe musu wutan dakin ya kunna bedside lamp. Sai a sann ta dan bude ido yaga yaje fridge ya dawo da ruwa ya kuma xaunawa gefen gadon ya dafe kansa kmr mai raya wani abu aransa. Sai tsaki takeja aranta wanda tasan ba lallaine ace baijinta ba, saidai dake ta cikin bargo take bata damu ba, don wutan dakin na da duhu, juyawa taga yyi yana kallonta, nn da nn gabanta yyi mugun faduwa ta rumtse ido da sauri tay lamo ita kadai, ya dade yana kallonta daga karshe ta ga ya mike ya sauka kasa inda ya aje bargon ya kwanta kan bargon da ya shimfida nn kasan, sai a snn hnklinta ya kwanta. Wani shiru ne ya ratsa room din, tana nn kwance har kusan karfe daya na dare bacci ya ki zuwa mata ta mike zaune a hankali tanata tunanin rayuwarta da duk irin haushin da takeji data kasance matar Ahmed. Ita gani take kamar babu wani agidan wanda ya san asalin boyayyar halinshi dayake ma matarsa Adiaha har ynzu. she canr forget all his hurtful and embrassing word, she just cant erase the numerous domestic violence, duk wani wahalar da Adiaha tasha a hannunshi da wanda take kan sha aynzu gani tay dan ya sameta a banza ne cikin sauki shiyasa baisan darajar mata ba itakam bazataa taba amincewa ayi hakan da ita ba. . gani tay ya juya ma gadon baya,hanyar waje ta kalla xuciyarta na raya mata cewa ta gudu a gidan koma ta sauya daki izuwa nata na dacan. mikewa tayi a hankali ta cire bargon jikinta da hijab ta sakko kan gadon ta isa gun kofa din ta bude taji shi a rufe, ta bude baki da mmki to meye na wani rufe kofa. Ahankli ta lalubi wayarta ta samu,dauka daya tayi ta danna sai ga haske, kofa din ta nufa da wayarta hannunta tana haskawa ta ga ashe key din na wajen. budewa tayi snn ta jawo kofar a hankali, duk wnn abinda take batasan yana na kallonta ba, tana murda kofar taji an wani daka mata tsawa "keee" a mugun tsorace ta sake key din hannunta ta yi tsaye cak jikinta na dan rawa, ba karamin tsorata tayi ba don bata taba tunanin idonsa biyu ba. Cos She knew him to be rude and uncaring. Nan ya mike tsaye da sauri ya nufi gun da key din yake,yana tahowa ta nufi kofa da gudu don duk tunaninta kama ta zai yi, fixgota yyi ganin fita xata yi, a hatsale ta bare baki xata fasa mai ihu ya juyota ya matse ta jikinsa ya rufe bakinta da hannunsa yace " akwai wani abin da nataba maki ne kike gudu na? kkrin cire hannunsa daga bakinta ta shiga yi amma ta kasa, tuni jikinta ya fara rawa, nide ka kyaleni, ganin har ya jefata kan gado ya hau gadon shima yana kallon cikakken fuskarta cikin dim light din lamp dake dakin, kkrin sauka ta shiga yi da sauri, yyi saurin fixgota ta fado jikinsa,kan tace komai ya rufe bakinta da hannunsa ya matse ta jikinsa sosai yana jiyo duminta har cikin kokon zuciyarsa. Shagala yay yana kallon fuskarta cikin dim light din dakin yace mema kikace min dazu before u slaped me? Oh na tuna kika ce baki da banbanci da budurwa agidana ko?" Nan ta shiga kallonsa a mamankance tace toh meye naka na tambyana wann maganan yanzu? Yyi murmushi ya kashe bedside lamp din dakin har lkcn tana jikinsa ya dago kanta yana kallon fuskarta yace tambaya na ma kikeyi ko?. Haushi yasakah ta saki kuka ta shiga turasa tana cewa "wai dolene, don Allah ka barni, ka kyaleni nay rayuwata cos as long as we live bazaka taba mallakata ba, takaicin kalaman nata yasaka ya shaketa yace "kika sake gayamin hakan saina maki abinda baki yi zata ba anan wajen, kinga ina binki ahankli ko toh u better just stay calm, idan ba haka ba you will surely regret it". kallonsa kawai take xuciyarta na harbawa tar da bugawa mai tsanani, to me ma zai iya mata? Hijabinta taga ya soma cirewa da karfi, ta rike hannunsa a tsorace cikin kukan bazata tace "don Allah kai baka da kunya ne? cikin shashheka tace Wawa,mugu azzalumi kawai ni kar ka sake tabamin jikina wato dan ka ga ni yarinya ce zaka na takuramin da dare wayyo Allah na. Memakon yaji haushi dariya ma taso ta bashi sosai, ko kadan baiji zafin zagin nata ba, yace "ohw ke yarinya ce ma ko?. cikin tsananin takaici tana hawaye tace "eh mana, yace "to zan nuna maki ke cewa ba yarinya bace kuwa yau tunda har kin aureni. Wani irin shafota yay daga sama har kasa saida numfashinta ya tsaya cak. Bata jira ya rufe baki ba ta fashe da wani kukan tana cewa "Allah ya isa tsakanina dakai..ya dago kanta yana kallonta fuskarta da yyi shabe shabe da hawaye yace "ke yarinya ce kika iya daga hannu ki mari namiji?.. ta girgixa masa kai da sauri cikin kuka tace "toh meyene wai? kayi hkuri kake son nafada maka dn na mareka? Tab, toh niban ma san zan mare ka ba, inyayi maka ciwo ai saika je waje ka rama akan shaidan sabida sharrin shaidan ne hala bani ba. Atake ya dauke fuskarsa don borin nata yana mugun basa dariya sosai ta shiga zamewa baya a hankali, mikewa yyi ya sauko daga kan gadon ya fizgota kasa ya nufi bathroom da ita ya jefata ciki, yace kina damuna da kukan banza kigama haukar ki anan snn ki fito, "kin ci sa'a ina ganin darajar iyayena da idan namiki abunda ke raina ynxu ma sai dai in ba kaina wahala in cuce kai na,da yau kin gane kuranki don sai kin gwammace kida da karatu. Fuskarta a dore sosai a zcyarta Tace mtsww ji wani empty threats, snn ta dubesa tace eh, ni nan dinma yafi min,ashe kai dan karamin da iska ne tunda kana tsoron iyayen ka nidai kasani wallh tallahi Im not scared of u, inkayi zuciya kafi karfin hada daki dani na har abada ma bandamu ba,mtsss meyena wani pretending ina damun ka bayan kasan ni ba matarka bace dama. Ya dade yana kallonta snn ya juya a fusace ya barta anan ya rufe kofar daga waje ya sa key. Rakasa da harara tay cikin jin takaici tana gyada kai a xuciyarta tace zaka gane baka da wayo kuwa a hannuna.. bata damu da bathroom din da ya shigo da ita ba tayi zamanta abunta ta Jingina bayanta jikin tiles din wajen kalamansa na mata yawo a ka. har asuba tana zaune yauma bata yi baccin kirki ba a bathroom din. Sai can cikin dare aka bude kofar bayin wanda yasakata mike tsaye da sauri ganinsa tsaye bakin kofar yana kallonta da mmki daga wajen. Ya tsani taurin kai dan haka fixgota yyi ya wurgota waje ya shige bathroom din don yin alwala,wanda ya sanar da ita asubahi ne yay. Nan ta nufi kofar dakin dan ya fice da sauri ta murda ta jisa a rufe haryanzu, ba karamin haushi hakan ya bata ba, tana nn tsaye ya fito daga bayi, ya nufi kofa yana kallonta yace "oh wai fita za ki yi, to fita don Allah" hanya kawai ta basa bata ce komai ba,yyi kwafa ya bude kofar da key ya fice don xuwa masallacin sallahn fajr,. gajiya tayi da tsayuwa ta nufi bathroom din ita ma tayi alwala ta fito ta sa hijab dinta ta tada sllh, har gari ya fara haske bata mike daga gun da tayi sallah ba ga wani bacci da take ji, kwanciya tayi nn kan darduman nn da nn bacci ya dauketa Bata farka ba can kusan karfe takwas da rabi na safiya snn ta farka ta mike xaune da sauri tana kallon agogo, kamshin sabulu da taji ya gauraye dakin yasa ta gane ana wanka a bathroom dinta, ta mike tsaye ta nufi bakin kofa a hankali ta bude ta fice daga Dakin ta nufi waje. Sauri take fan karta hadu da Adiaha, nan da nan ta shiga dayan dakin cikin bathroom dinta ta wanke bakinta da mouth freshner kawai,snn ta wanke fuskarta snn ta dawo tay kwanciyarta anan din. Kusan haka rayuwarsa ya kasance agidan. Day by day Yasrah tana frustrating dinsa, bata kuma kula kowa tamkr dai ita dayanta take rayuwarta agidn. Hatta Adiaha bata gaisharwa bare kuma shi,wasa wasa saida ta cusa musu damuwa da rashin kwanciyar hankli aransu sosai. Adiaha tanata shan mamaki yadda yasrah take treating dinshi very awfully amma kullum sai taga ya susuce yana biye mata yana nanuke da ita koda zaginshi kuwa zatayi agaban kowa. Ko irin saurin fushin nn nasa dayake yi duk sai ta nema ajikinshi ta rasa, atake taga Ahmed dinta ya zamo tamkar ruwan sanyi akan yasrah. Hakama duk wata al'adar gidan ba'a dora mata ba, taga harsu anty nurat ba suzo sun kirata waidan ta amshi girkin gidan ba tana zaune bata taɓuka musu komi agidan haka zaije ya siyo ya kawo wani bin takici wani bin ta kwabar agabansa yana kallo haka zai kwashe yaje ya kara kawo mata wani.... Ahankli Adiaha tafara ganin wani sabuwar side din mijinta Ahmed dats so caring and soft and tolerant wanda bata taɓa gani atattare dashi ba tsawon zaman da sukayi a rayuwar aurensu shida ita. gani tay duk wani abunda take mishi shanyewa kawai yakeyi. After 2 weeks ya fara ficewa aikinsa,ranar farko ya dawo da wuri, ko Neman Adiaha baiyi ba bayan ya kimtsa kansa ya koma ya murda kofar yasrah yajishi a rufe. komawa nashi dakin yayi ya dauko spare keys din sa sannan ya dawo ya bude ya tura kofan a hankali, as usual yana shiga kanshin da ya saba ji na turatenta yaji,. kayanta na zuwa schl ya tarar da ita tana kan gyarawa,sallama yay ta juya,kallo daya ta mishi ta dauke kanta taci gaba da abinda takeyi fuskarta daure bata amsa masa ba,karasowa yayi ciki ya kamo hannunta ya jata daga inda take. Wani tirjewa tayi a waje daya tana kallonshi tace "Lafiyarka ko ka mance hanyar dakin matar taka ne yau ai sati biyun asarar da ka deban makanka ya cika ko?. Ita kanta mamakin sabon halin nan nata takeyi,shi ma haka ya tsaya kallonta cike da mamakinta, tsaki taja tajuya ta ci gaba da abinda take yi, ganin zata bata mishi lokaci yasa ya dagata cak "baki ta bud'e zata sa mishi ihu ya sa yatsa ya bige mata d'an baki yace "shout and I will deal with u, gaba daya kanta ne taji yana juyawa kamar zata yi ihun dan haryau bata kaunar ganinsa a matsayin mijinta. wani karfi ne yazo mata ta sauka daga hannunshi tace.."in korata kake sonyi agidan ai zan tafi da kaina ba sai ka dauke ni zuwa waje ba", ta fada tana murguda mishi baki, shi mamakin sabon halin nan nata kawai yakeyi har ya direta ta fito daga cikin dakin ta koma sabuwr shima ya biyota rikeda hijab dinta dake wajen snin cewa bataci komi ba, ganin Hijab a hannunshi yasa ta ce mishi "wai ina zaka kaini kumq?" baice mata koma ya rikota ya sa mata Hijab din ya jata sukayi waje, mota ya bude ya saka ta ciki sannan ya zaga shi ma ya shiga ya tada motar suka bar gdan. wani eatry ya nufa da ita ya siyo masu abinci kala kala suka dawo gidan dashi, yana gama parking ta fice daga motar ya bi ta da kallo yana karkada kai yana murmushi. Fitowa yayi shi ma ya kwashi ledojin abincin ya rufe motar ya bi bayanta. dakinta ta shige ta fada kan gado jin yanda zuciyarta ke harbawa. Kai tsaye yayi knocking dakin da Adiaha ganinsa yasaka ta leko fuskarta ya mika mata leda daya. amsa tay ganin yadda ya sauya gabaki daya kamr bashi ba duk ya dawo wani mai sanyin hali, kullum wai shine da siyan abinci ma wata awaje babu saka doka babu tsawa daga haka taga ya maida kofarta ya rufe ganin har ya juya ya nufi dakin yasrah, yana shiga ya ajiye ledan hannunsan snn ya karasa kusa da gado ganinta kwance ya zauna daga gefenta yana kallonta yace "Tashi ki ci abinci" ba tare da ta kallesa ba tace "bazan ci ba i am OK, ka kai ma matar ka" dariya ta basa ba kadan ba yace toh ai sai da na fara kai mata kafin in kawo maki" tace "naji, Nawan ma ka hada mata ta cinye tunda bakinku daya. Ure truly enslaving me in the name of this horrible marriage. Dariya yayi ya dago ta yace sannu ko..wannan halin banaki bane u better stop it, kwace kanta tayi tace "Ni ka kyaleni" yace "toh Sakko ki ci abinci" tace "nakoshi nace maka, kafin ta hankara har ya sauko da ita yayi kasa ya jawo ledan yace "Look am not joking with u" bude kofa yaji kamr aka yi daga waje, yyi saurin mikewa yana kallonta yace "Kafin in dawo ki tabbata kin cinye" daga haka ya juya ya nufi kofa ya fita. mikewa tayi da kyar ta koma ta kwanta don duk ta rasa me ke mata dadi ga haushinsa da yasa ta gaba,tana kwanciya bacci ya dauketa. Washe gari Adiaha ta mike tana mitsika ido dan jiya bai wani kulata ba, tun zuwan yasrah a matsayin matar hanklin sa yake kanta ita daya yanata kkrin yaga ya shawo kanta, kallo yay cikin dare karshe ma itace ta kashe kayan kallon kwanciyar sa yayi a bedroom ya juya mata baya duk dama tay kkrin ta shige jikinsa saidai ko ta kanta bai bi ba ya lumshe idonsa yay bacci.. Haka tay ta hakuri dashi adayan bangaren kuma sai mamakin yadda yasra take walakanta shi takeyi batajin ko gizau amma sai taga baya mata komi. Kwana biyu tana lura dashi a kullu yaumin Bayan asubhi inhar suka koma bacci yana jin alaman tayi bacci sai ya zame jikinsa daga nata ya mike daga gadon ya fita daga dakin kuma dakin yasrah ya shiga ya dubata,. Kafin nan Bayan kwana bakwai kafayat ta diro garin Abuja a hatgitse tazo ta samu kusan komi ya sauya agidan bakaman yadda ta saba ba sabida yadda su anty ramatou suke komo suna kula hajiy khadijatu wajen ganin dan uwansu ya samo kariya da kuma sauki. Tay tay tasamu hanyar shiga ta wajensu ta kasa, haka ma ta wajen yaƙi da auren Ahmed da yasrah amma sai tazo ta same su acikin wann yanayin da kowa baya cikin kwanciyar hanklin kulata, taga agidan ma har shakkar yasrahn magana akeyi bare sakata mata bautar al'ada akanta sabida shikansa Ahmed lallamata shikansa yake kanyi yanamai kafa kafa da ita kmr yar kwai. Gashi ta tsani Adiaha ba abun taje tace mata ta hade kai da ita dn su wahalar ta yasrah ba tazo ta tona mata asiri A birkice take agidan ko takan mijinta batayi ba, gashi aiki mai wuya aka bata akan cimma buri kanta na kwace kudin alahj bello. Saidai ayanxu Lamarin auren ahmed da yasra shine ya bala'in toshe mata kwakwalwa Yauma a nutse Ahmed ya taho gikin gidansa dakin ya karasa yanata kallonta, kwata kwata bai ji dadin rashin cin abincin da bata yi agidan ba, zuciyarsa cike da damuwa ya zauna gefenta ya cire duvet din da ta lulluba da a hankali, Sai kuma ya ji jikinta da dan zafi, ya jima yana kallonta sannan ya lumshe ido yayi pecking lips dinta ya mayar mata duvet din jikinta ya mike ya dauke ledan abincin da yasa mata a saman fridge har ya lalace ya fita daga dakin dashi yaje ya zubar. Zama da yasrah a wann yanayi sosai sauya shi ya zamo dashi tamkar ruwa dan ƴa mace bata taba nuna mai tsana kamr ita ba. Saidai kuma tanayin hakan ne yanajinta tana dada shigewa cikin ransa for no reason.. Kamar yadda bahaushe yace ni,maza karankaf sun fi saurin jin kaunar macen da bata da saukin kai sosai. Tulin abunda atake masa baiya ma gani saidai yaji haushi ya sauko shikansa.ta zage sa tay mai rashin kunyar duniyan nan amma duk baya jin zafi hakan aransa. Haka rayuwarsu ya kasance harna tsawon wata uku, babu wani abunda ya sauya face rikici da rashn kwancyar hankli da suke deba daga wajen yasrah wanda ta zamto musu tamkar ba ita ba. Ata dayan bangaren kuwa Hjya khadijatu ce tafara shirin kai alhaj bello acan kasar waje a boye domin jinya ayayinda akekan kwakwalo asirin wanda ya aikata masa hakan dan kuwa likitar nan ya samu kwararren shaidar cewa ba dagske bane ciwon ya samesa dolene da akwai wanda yake so ya kashe sa. Fannin Adiaha kuwa tana iya bakin kkri wajen ta kyautata zamanta tsakaninta da kishiyarta yasrah amma ina sam sam yasrah takisu yanzu. Da kyar ma taso ta faraa sake mata fuska suna dan gaisawa amma ba har can can ba. Duk ma hakan da yasrah take yi ma Ahmed na nuna tsana kusan mq yafiye mata kwanciyar hankli dan kishi kusan halittane ajikin mata. Fannin su fahad kuwa tun bayan faruwar attempt na guduwarsa da sukazo schl yay mata bayanin komi shikenan bata wani damu ba. Itadai haryau Neman hanya take da zataga ta yaface kanta daga kangin zaman auren namiji irin Ahmed wanda tuni fahad din ya gano damuwarta. Kullum Ahmed yazo daukarta a schl sai tay ja masa aji, inya isheta ta masa gori akan da ya saketa tabar masa gidansa inba tsoro ba amma baya taɓa kulata. Duk wani abunda taga baiyaso aransa shi takeyi kawai bata damu da yadda yakeji ba, data zo ta fahimce yana mugun jin kishin ya ganta da su fahad shikenn koda bata da niyyar magana da kowa zata ɓari harsai yazo daukarta take fara hira dasu fahad da maryam. Haka zaita mata bori amma bata bashi hakuri koma ta kulashi saidai inya kureta tacemai ya saketa mana ai ba dole aka masa ya aureta ba. Wann zancen nata na sakin bakaramin damun sa yakeyi ba. Yauma da haushin fahad din ya dawo gidan ganin dasune kawai yanzu take yawonta a schl, yauma fahad din ne ya kawota gida, yasrah na kallonsa tabe baki ta barsa awaje, dakinta ta shiga ta cire kayan jikinta ta shiga bayi ta sakar ma kanta warm shower, ta jima a bayin kafin ta fito daure da towel tana goge dogon gashinta da karamin towel, bude kofar aka yi ta kwalalo ido ta tsaya cak gabanta na faduwa, ahmed ya shigo dakin, kauda kai yyi da sauri suna hada ido yace ke ina maki magana Shiru tayi sanin abinda yasa yayi still a wajen, ta ci gaba da goge gashinta ta nufi gaban mirror, bin ta yyi da kallon mamaki, ta ja kujera ta zauna tana ci gaba da goge gashinta. karasawa gun mirrorn yyi ya fixgota ya juyo da ita yana mata wani irin kallo yace "banace ki fita tsabgar yaron nan ba. ta wani hade rai tace "Toh ina ruwanka,ko ba'a abokai ne dan anyi aure? bude baki yyi yana kallonta da mamki, ta turo baki ta kauda kai bai san lkcn da tsaki ya subce masa ba, yana kallonta a hankali yace "Me ya shigar dake motarsa dazu?" Ta bude ido tace ninace ya kawo ni. Kallonta ya shiga yi daga kasa zuwa sama, ta dauke kai fuskarta daure, bata ankara ba sai ji tayi ya fizgo towel din jikinta. A mugun tsorace ta rike gam gam ta xaro ido a tsorace Tace "meye haka ya Ahmed are u insane" yana mata wani irin kallo yace "da aurena akanki keke cemin haka? Waato dn kinga ina biye maki ko" ta bude baki xata yi magana sai gani tayi ya kuma fizgo towel din gabakai daya, a rikice tayi kasa danta kare jikinta ta what is dis don Allah nikabarni" bin ta yyi kasan yace "Sai kin gaya min uban me kike da wanda ba muharraminki ba" a rude tace oho...." Janye towel din yyi gaba daya ta kwala ihu yyi saurin jawota jikinsa ya hade bakinsu waje guda a salon da bai taba mata irinsa ba, daukewa ne kawai numfashinta bai yi ba lkcn danji tay shocking nabin jijayr jikinta dundaga baya har izuwa dunduniya, shi kansa sai da yaji wani shocking a lkcn, ya lumshe ido a hankali ya shiga kissing dinta kamar zai hadiyeta. Ba karamin rudewa yasrah tayi ba a lkcn, duk jikinta ya dau rawa sai famar tutturasa take tana neman kwace kanta amma ta kasa, gajiya tayi ta tsaya ganin ba saketa zai yi ba, banda hawaye babu abinda take masa, duk jikinta yayi sanyi, ko lura da halin da ta shiga bai yi ba don idonsa a lumshe suke, yakai minti biyar yana abu daya kmr wanda ya tuna abu ya zame bakinsa daga nata a hankali, sai dai ya kasa kallonta, kuka ta fashe masa dashi mai tsuma snn ta zame jikinta daga nasa tayi saurin janyo towel dinta ta rufe jikinta. Bai bari sun hada ido ba ya fice daga dakin da sauri, kuka sosai ta shiga yi bayan ya fita tanajan masa Alllah ya isa, takai minti goma tanayi daga baya ta mike da kyar ta koma toilet ta wanke fuskanta, stool din gaban madubi ta jawo ta zauna jiki a sanyaye, kallon lips dinta da ya koma ja ta tsaya yi jikin mirror tanajin wani iri. a hankali ta daura babban yatsan ta kai tare da lumshe ido hawayen dake makale idonta ya gangaro, bude ido tayi ta janyo man shafawanta, jiki a sanyaye ta gama shafa man taje ta sako kaya, har ta gama ta kwanta jin lips donta take ba daidai ba, gashi bata daina jin taste din bakinsa a nata ba lumshe ido kawai tayi ta kwanta. A fanninsa ma kusan hakane yana daga kwance jin ya shiga wani hali dabazai iya tantance shi ba dan gani yake hala inyafara bida ita ahakan ne kawai zata dawo cikin hayyacinta. [7/26, 9:24 PM] SURAYYAHMS: Hakan da Ahmed ya qudura aransa na kkrin samun kusancin aure da ita wai dan ta shiga hayyacinta yasaka ya fara tunanin hanyoyi na daban da zai iya bashi wann dama. Ata fanin yasrah kuwa bakaramin fargaba da takaici wnn salonsan ya darsa ma xuciyarta ba. Ji take kawai dolene ta kawo karshen wnn yanayin a tsakaninsu dan kuwa bazata iya lamuntar samun wata matsayi ko kusanci atattre dashi ba. Bayan kwana biyu kurum batay tsammani ba sai Ahmed ya fara qaddamar da abunda ke ransa na kkrn farmata kowani lokci inya dawo.. Badama ya shigo dubata a room din saiya neme ya kusanci jikinta koda kuwa zata masa rashin kunyar duniyan nan ne bai damu ba. Ahankli ahankli ya fara kashe ma zuciyarta karfi each time yazo ya tardata he wll romance and caressed her hard and manly and it seems like he is enjoying it so much dn baiya kyaleta koda kuwa ba ranar kwanan ta bane. Saidai tay ta kuka tana jin ta kara tsanar komi, gashi yanzu bata yawan neman gidan sabida haryau gani take kamar hjy maimunatu tay mata tsassauran hukunci da kuma yankar kauna data aura matashi bada cikakken izinin ta ba dan batayi tsamminin acikin su akwai wanda yasan halinshi na can can kamr yadda take gani yanayi ma matarsa Adiaha cin kashi da rashin mutunci ba. Sosai ta saka aranta cewa Ahmed ba mijin aurenta bane, snn tay taurin kai ta taurara zuciyarta da jin cewa bazata iya zama da shi na har abada ba,gani take kamar inta hakura da auren ta zauna dashi a bisa gaddara da biyayyar iyaye hala daga bisani zaizo ya maidata jaka jaka kamar matarsa Adiaha. Ko aynzu da ba ragar masa takeyi ba amma bakaramin tausayi rayuwar Adiaha yake saka mata ba. Adiaha is now looking cold sabida yadda ya maida hanklin sa da nitsuwarsa gabaki daya akan sabuwar aurensa da yar uwarsan sabida yana matukar daraja yadda ya sameta da kuma mutanen da suka bashi amanarta wanda suke matsayin masa iyaye kuma abun alfahari. Hatta iyayen nasu dashi yanzu sukafi shakuwa yasrah kuwa haryau bakai zancen su ta rarrashi da lallami takeyi har kwakwalta ba wanda ko yaa sadik dinta ma da suka shaku kmr yan uwan jini a yanzu taja baya dashi bakamar da chan ba, sosai fushi da sauyawar da yasrah tayi ma iyayen nata yake musu ciwo aransu kawai suna dan dauke kaine sabida dan kankantar shekarun ta sunata mata zaaton yarantane ita kuma har ranta kallon basu san waye asalin ahmed bane shiyasa suka lika mata shi. shikuwa Ahmed yana kkrin kiransu akai kai suna saka mai albarka snn suna masa nasiha akan matayensa hannu biyu. Adiaha ce kusan atsakiyar su dan bata da wani abunyi sai kallo ganin yadda mijinta ya sauya gabaki daya gashi haryau tana cikin tsananin zullumi da tashin hankalin sanin cewa bata da wani kwararren amfani agaresa face yana daurewa yana kashe sexual desires dinshi da ita. She deeply wish dat zata iya gyara wasu abubuwan kodama cikin jikinta ne dan dandano. Ta lura da cewa Ahmed Allah Allah yake yasrah ta fara bashi haɗin kai agidan domin ya gujeta dan kuwa expression dinsa dake nuna mata na ya gaji snn bayajin dadin jikinta na nunawa ayanayinsa sosai duk ranar da suka kwana atare amma hakan dai take nunawa kamr ba komi bane sai tay shiru. A fannin yasra kuwa sai har akan batun matsa mata dayakeyi yasaka suka dan fara samun kusanci da Kishiyarta Adiaha,dan kuwa wani bin in yasra taga ya dawo gidan saita gudu ta koma wajen Adiahan su zauna atare shine kadai ta tsira, wani bin ta zauna shiru, wasu lokutan kuma tace mata su kwana tare tanajin tsoro. Duk dama Adiaha ta lura kmr yasrah gudunsa takeyi sumtimes aranta tanajin hakan ne yafi mata sauki sabida tanajin kishin mijinta sosai aranta, amma wani fannin kuma tana son yasrahn ta amshe auren Ahmed kodan su zauna tare ta samu saukin wani walakancin, sanadiyar yasrah yasaka yake dan mata wasu ihsani musammn ma idan yana son ta shawo masa kanta zaizo da fara'a da sakin fuska ita kuma abunda yake so bata iya ce mishi a'a duk dama yasrah taki tana kulawa amma kullum sai ya nemi Adiaha ta tayashi kkri. Wasu abubuwan xumudin inyanayi har takaici da baqin ciki yake cusa ma zuciyarta batare da sanninsa ba. Shidai aynxu damuwarsa guda dayane, yana so ita tayashi shawo masa kan matarsa ta amshe shi a matsayin mijinta. Akan hakan har saida ta koma harkan business dinta tanayi duk da ma bata da wani nitsuwa dan yanxu ne take asalin shan mamaki ganin sauyawarsa akan dukkan abubuwan da tay zaton cewa bazai taɓayi wa wata ƴa mace ba. Kamr hakuri da lallami, sosai kuma ta fahmce cewa yana da juriyar walakanci, da kuma bada kulawa sosai. Dan kodede na rana daya bai taɓa yin sake akan mu'amalar zamansa da yasrah agaban kowa ba He wll alwys make sure she is fine koda bazata kulashi ba. Aynzu Saturday sunday kawai Adiaha bata gidan dake tana zuwa islamiya wknds sai ta barsu agida duk dama hanklinta ba wani kwanciya yakeyi dashi ba, she wants to be soo close to yasrah domin tanason tana fahimtar abunda ke wanzuwa a tsakaninsu. Ata fanninsu alhaj bello kuwa kusan ince reshe ne yay ma kafayat juyin rijiya, dan kuwa saida ta kammala wahalar kashe dumbin kudi wajen neman magani kwasam batay tsammani ba taji labarin cewa ai ankai alhaj bello wani waje neman magani. Tayi borin tay hargagin amma babu wanda ya kulata, sabida yadda su anty moju suka juya akalarsu akanta yasaka ta dawo musu kmr tababbiya agidan,dan kuwa sosai suka boye mata komi daga lamarin alhaj bello duk dama basu tuba a fili ba. Tayi tay su gaya mata inda ake masa jinyar amma sunki suce mta komi dan har bincikawa tasa anyi mata amma dk dai bata ci sa'a ba. Gashi kishi da tsananin zaucewar hankli ya maidata zautaciya itakadai tana tafiya a gidan sai kaga tana ta surutayya kamr wacce take shirin zarewa na gaske. Haushi take jin Ganin Daga yasrahn har Adiahan bamai kulata kuma taga kamr ita kanta Adiahan ma bata saka ma zuciyarta wani damuwa ba, a fili kowa ma zato yake cewa Adiaha ta hakura da zaman yasra a matsayin kishiyar kabilarta ne a matsaynta na wance bata da gata kuma mai daɓɓaka son mijinta aranta. Hatta matan gidan kallon shashasha suke mata ayayinda take jan yasrah ajiki duk dama sun kasance kishiyoyi aynxu Gani suke kmr tana jin tsoron taɓa yasrah ne dan kar asaketa sabida bata da wani daraja da gata agidan kamr sauran matayen gida. Ita kuwa Adiaha hankline yake kkrin ya shigeta sosai amma babu wanda ya lura da hakan sai ita kadai datasan metake gani gameda rayuwa. She started questioning herself within her heart alot bisaga sauyawar mijinta akan sabuwar matarsa dayake tafka rawan kafa akanta. Bayan kwana biyu da yan wasu satikai fahad ya kammala hada shirinsa akan yasrah koda yaga cewa maryam tana dan jin dar dar sai kawai ya fara shareta. Yau asabar Yasrah tana kan shirye shiryen zana wani jarabbawa da zasuyi na gasar dalibai tsakanin makarantarsu da wani makaranta acikin garin wanda hakan yasaka bata da wani makusanta na kud da kud sai abokan nata maryam da fahad kullum dai suna tare a schl suna nuna mata suna jin tausayin auren da aka mata bada son ranta ba, musmmn ma shi fahad din daya kasance wani gwarzo awann fannin duk dama zangonsa na karshe kenan a makrnta. Ayanzu babban burinsa bai wuce yaga ya barraka auren yasrah ba, tunda yay abubuwa da dama bai ci nasara akanta ba,saidai ata wani fannin sosai maryam tafara lura da kamr intention dinsa is not good akan yasrahn, da can tana son ta kasance cikin clique din su na manyan yara ne irin maxajen da ake ji dasu a schl wnda shine yasaka take tayashi duk wani abunda ya zo mata dashi akan yasrah dake duk sunsan yana son yasrahn sosai amma yanzu da intention dinsa na lalata rayuwar ysrah ya soma bayyana mata atake taji tafara rudewa sosai dasu. Kwanan nan yace mata zata masa wani aiki akan auren yasrahn amma bamai yawa bane kuma ba akan rabata da mijinta bane. Cewa yay wai taimako ne kawai da zu ma yasrah dan ta samu nitsuwa akan harkan karatu. Tayita tsammanin cewa zai gaya mata full details na next plan dinsa akan batun kwato makansa yasrah amma bai fada ba. Snn Is like he want to have full copy of writing style na Ahmed saidai bata san mezaiyi dashi ba. Kwance tashi har Bayan cikaken wata hudu da auren yasrah da babu wani sauyi ko kwanciyar hankli aciki wanda yasaka Ahmed ya fara shiga cikin matsanancin damuwa na guje masa datakeyi a duk sanda yake neman hakkin sa agareta. Yasha kai kararta wajen iyayen acikin salo amma duk da haka saidai ma tay ta kuka tana ce musu ita bazata iya ba wanda sosai yake cusa musu matsanancin damuwa aransu sosai. They kept asking him to give her time, abokansa har suka fara gane cewa ya sauya gabaki daya akan yasrah sabida itace mace na farko data nunamai asalin kyamata da tsanan da haryau bai taɓa cin karo dashi arayuwarsa ba. Har mamakin kansa yakeyi yadda yake biye mata.. wani bin yay fushi harya sauko gashi bata bashi hakuri koda zai mata ihu dan ya bayyana mata bacin ransa ne. and she is more closer to Adiaha than him itadai kawai xaman dole takeyi agidansa, gashi koda ya fara tursasa kanshi yana taɓa ta sai abun ya fara masa kamr ba daidai ba dan baison yaga tana kuka tana ce masa ya saketa tay rayuwarta ita daya. Damuwa yasaka yafara sauke fushinsa da frustration har akan Adiaha da bata san komi ba akan maganan saki da Yasrah take blurting masa akan fuskarsa duk sanda ya taho gareta ba. Sai a wnn karon ne yake fahimtar cewa kudi kyau da ilimi ba shine weak point din wasu matayen ba. Kuma tabbas ba kowace macene zata so shi shima ba. Ganan dai matarsa Adiaha datake masa bauta tana tarairayrsa Agaban iyayensa amma harga Allah wann gatan awajen yasrah kawai yake son yaga ya samu wanda ayanzu baisan me zaiyi mata ba. Dn yay na lallamin yay na hakurin amma babu abunda ya sauya kawai saiya dan ja baya ya dena tankata yafara nuna mata kamar baidamu ba. Kwanan biyun idan yazo mata dakin ta suka fara irin faɗarsun sai ya rubuta takarda mai tattare da kalamai masu tsananin dadi ya aje mata akan table wanda yake mugun ci mata tuwo akwarya. Haka kawarta maryam zatay ta tsokanarta inta zo mata ziyara taga letter amma yasrh kam dagske takeyi na son taga ta rabu dashi har acikin ranta. Ranar asabar Ahmed baya nan Karan Alarm ne ya cika dakin tan gaba ɗaya, kwance take tana bacci har sai da Karan ya kusa katsewa tukunna ta bude ido ta Janyo wayar da hannun ta, ko kallon fuskar wayar bata yi ba ta saka hannu ta katse karan tukunna ta maida wayan ta ajiye shi, sai da ta mike ta zauna daga bakin gadon tukunna ta bude idonta a hankali wayar ta sake sauka taga 8:10am. tafi minti biyar a zaune daga bisani ta mike. gashinta ta tattare shi waje guda ta isa inda bathrobe dinta ke rataye ta cire kayanta dake jikinta ta saka bathrobe din ta shige toilet, sai da tayi brush tukunna tayi wanka, gaban mirror ta zauna bayan ta fito daga wanka ta shafe duk jikinta da mai,ta fesa body spray tukunna ta je saka kaya, closet dinta ta bude ta ciro wata grey colour abaya mai Babban hannu da adon golden daga jikinshi. sai da ta saka kayanta tukunna tayi inda jakunkunanta ke rataye ta jawo daya daga ciki ta zuba tarkacenta na tafiya gasarta a ciki sannan ta yafa gyalen abayar a kanta sannan taje ta saka shoes har ta fita ta tuna da wani abu ta karasa can ta sauko jin kmr babu kowa a gidan shiru. tasan hala Adiaha ta tafi makarantar su na islamiya tunda weknds ne kokuma mayb tanakan bacci. Fita tay har ta zauna zata fara cin abincin datay oder sai taga time zai kure maza ta mike ta yi hanyan waje batare da kowa yasan ina ta nufa ba,sai da ta taje dab bakin kofa zata fita Taji muryan Adiaha ta fito kenan daga dakinta da hijab din islamiyarta tana murmushi mai sanyi ayayinda take ce mata amarya yasrah harkin fito,kallon abincin tayi tace, kin kyauta siyan abinci a waje yauma ko ? Nide Nasha fada miki babu kyau kiyi hkri mana kinacin namu kema fa nan gidanki. Har ta karaso daf da iya tana kan mata maganan cikin lallami kmr yadda suka saba. Yasrah na shiru har sai da ta gama maganan datakeyi tukunna ta juyo da kirkirenn murmushi a fuskanta ta dubi Adiahan tana karasowa cikin parlourn, cikin basrawa snn ta ce "kin tashi lpy anty reema, Ina kwana". Amsa ta tay bayan ta zauna kusa da ita, tuna maganan da Taji ahmed yanayi ne awayarsa da abokinsa banji da yadda yake expressing din damuwar sa akan yanayin zamansun da yasrah jiya yasaka ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tace yasrah ina son magana dake. nitsuwa tay duk dama tana sauri tafara saurarar zancen Adiaha. Nasiha tay mata akan ta dawo hayyacinta tafara kulawa da mijinta kodan karda Allah ya kamata. Snn ta gaya mata yadda matayen yayunsa suke dora mata laifi na cewa ita tay sake da bata nuna ma yasrahn Al'adansu na gidan ba. Koda takai ma Ahmed maganan jiya kusan abunda yake nuna mata kenan ayanayinsa duk dama bai taba fada mata a fili ba amma shima nuna mata yakeyi itace bata kkri wajen shawo masa kan yasrah. Saidai aranta gani take kmr so ake alaƙa mata laifi ace itace take daure ma yasrh gindi tana guje masa agidan sabida dan bata korarta koda ta zo kwana ko takiyin wani aiki a matsayinta na matar gidan itama. Itama yasrah gani take kamar Adiaha bata san metake cewa ba datake son cusa mata lamarin Ahmed amma for sake of respect ta amsa mata tace tazata gyara . Adiaha taji dadi sosai tace zata bi kasuwa da ta siyo musu kayan abinci domin yasran tay girkinta na shiga dakin miji a daren farko kodan maganganu da gulmace gulmace akansu ya ragu . Bayan nan suka rabu can da yamma Adiaha ta dawo da kayan miya su alaihu da sauran tarkace yasrah batayi musu ba ta dafa lafiyayyen abinci har suka ci suna hirar rayuwa. Cikin hirar suke jefa ma junansu ra'ayinsu. Adiaha tana mai fahimtar da ysrh cewa ta hanyar bautawa miji shine kadai riba da kuma jin dadin zama tare dashi. Yasrah kuma tana gaya mata cewa bataga abun so ajikin mijin nata ba. Haka sukayi tay kowa na fahimtar kowa inda Adiaha ta wuni tana mamakin yadda yasrh taki jinin aurenta da Ahmed bacin ita babban burinta na rayuwa kenan snn gashi tasamu amma bata cikin jin dadi tare dashi. Bayan ta dawo haka ta tayata girkin sunata hirar rayuwa su biyunsu kamr yan uwan jini, adiahan ce ta rakota ta kawo masa abinci a shirye akan plates dayaga hakan sosai yaji dadi aransa duk ya dauka ta shawo masa kan matarsa ne. Tun shigowarsu da Abincin ya kure yasrah da lumsashun idanunsa baiya ko kiftawa. Nan Adiaha ta koma dakinta tabarsu tare da tunanin ko itama zata huta da irin bahaguwar kallon da ake mata akan rashin nuna wa yasrah hanya. yasrah na xuwa ta aje mashi snn tay zaune a falon ta zubawa tv ido ta basar dashi, duk wani maganan dayakeyi ba jinshi takeyi. Duk yadda yay zaton ya iya shan qamshi da kyaliya yau saida yasrah ta kure masa tunani, Yana bude abincin kuwa ya daka tsalle ya tashi ganin mutacen bera ne akai data saka masa yay tumbul da abincin izuwa kasa ya ƙona masa kafafu saida wajen yay wani jajazir a take. Baiyi tsammani ba yaga har ta miƙe tana cewa kadan yagani inbaidaina tursasa mata zamowa matarsa na dole ba. Sosai ransa ya baci da ita yaukam idonsa suka kada sukayi jaaa yanayin yadda tace masa kadan din nan yagani Firgitan da yay yaska Adiaha ta fito daf lokcin yasrh taja tsaki ta nufi room dinta, shima a fusace ya bar wajen ya koma room dinsa ya rufe kofar da wani irin takaici ayanayinsa. Dukansu Adiaha tabi da kallo Nannauyar ajiyar zuciya na kufce mata tahau share wajen ta kimtsa tsaf tare da jinjina ma tsaurin idon yasrah aranta.. Har Washe gari Ahmed yana cikin fushi da ita baisauko ba amma bata damu ba,trout sunday din baima nemeta kuma yaune karo na farko dataga yay hakan. Washe gari Monday nayi ta fita sassafe batare da tagayamai ba ta wuce wajen trip din gasarsu na tsakanin makarnta da makarnta. Kusan ince ma itace tafara isa bus stop na schl inda zasuje essay camp,snn babu wanda yasan da cewa bata fadawa kowa ba ta fito sai maryam kawarta. Haka Su Ahmed sukata neman ta agidan har dare duk wayoyinta a kashe inran Ahmed dubune to duk sun tashi aranar. Adan dolensa ya nemo lambar Maryam yay ta gwadawa baiyi ba Adiaha tanata tayashi amma bawai ganin kkrinta yakeyi ba. Wasa wasa har dare bai samu sukuni ba yanata zaga gari bai ganta ba sai da safiya yay ya dawo ya zo ya sameta a daki da alaman ta dawo. Ransa sosai ya baci ya mata masifa sosai hartay kuka ganin yadda take ce masa ita ba matarsa bace shiyasa bazata nemi izini awajensa ba bakaramin damunsa abun yakeyi ba. Yau baram baram suka rabu ko ajikinta washe gari ma ta kara ficewa sassafe abunta har yamma yayi sann ta dawo tazo ta samu an aje mata farin takarda akan gado. Hannu ta miƙa ta dauka ta karanta tana jan tsaki sai kuma tay murmushi sosai tace Alhamdullhi. Wadrob ta bude tahau kwasar Kayanta ta debe su kaf gurguje tayo dashi waje ko tsayawa batay ba ta wuce. ,.taci sa'a kuwa ko Adiaha ma batasan da ficewarta ba dake ta nakan sallahn magrib ne snn batare da ta lekata ba taja troley dinta da kyar bata tsaya koina ba sai airport, after some min ta iso katsina abunta xuciyarta tasss, direct sashen hajy maimunatun ta fara isa tanajin dadi aranta ita kuwa mamki ne ya rufeta sosai ganin yasrah ita kadai da kayanta acikin dare. Tambayarta ta dingayi akan meyafaru ta taho ita kadai amma batace mata komi ba harsaida suka samu nitsuwa. Nan kuwa batay wata wata ba ta bude zip din jakarta tare da miƙa mata takardan saki daya wanda ya nuna cewa Ahmed ne ya rubuta.. [7/27, 11:43 PM] SURAYYAHMS: Faɗin irin tashin hankli da kaɗuwr da hajiya maimunatu ta shiga dataga takardan sakin yasrah bazai iya fassaruwa ba, musmmn ma da taga ta kasa samun wani gamsashen bayanin sakin daga gareta saidai tace mata itama ahaka tagani akan gado ya aje mata.. Tun adaren ranar ta nemi mahaifyarsa hjya khadijatu snn ita kuma ta nemesa tare da fayyace masa komi wanda ya zame masa kmr labarin almara. Baiya cikin garin abujan amma a mugun birkice Sassafe sai gashi nan yayy sammako zuwa garin katsina yabiyo bayan labarin sakin inda ya tarar da takardan da rubutunsa da komi sai dai baisan taya zai kare kansa ba dan kuwa tuni yasrah ta fayyace masu hajy maimunatu irin halayyarsa na fushi da cin zarafin aure da basu taɓa saninsa da shi ba ta daureshi dashi. Case mai cike da ruɗani ne ya gauraye a tsakanin iyayen nasu har akayi kusan sati guda ana yinshi batare da an san inda aka dosa ba musammn tawajen tantace kalaman da suke fita daga bakinsa da wanda suke fita anata bakin wanda suka sha bambam, danshi cewa yake bashine ya rubuta mata wnn takardan sakin ba ita kuma cewa take ya saba mata batazana da hakan dan gani yake kmr bashi ita kawai akayi acikin sauki. Lokaci guda Ahmed ya shiga wani irin mawuyancin hali na kin karawa. Gashi har aransa yanason zama da matrsa yasrah, Duk wani bincike anyi amma ba samo bakin zaren ba. Ga iyayensa ma duk sun dau zafi suna fushi dashi akan cewa shine ya kasa hakuri ya lallami yasrah kasancewarta karamar yarinya daya saka ya fara mata zancen saki har saida burinsa ya cika. Lokci guda komi ya tsaya musu cak, lamarin sakin ya cirke masa kansa yay zafi dan hatta abokansa basu nuna mai goyon baya akan hakan daya faru ba kowa ya nuna masa kmr shine dai mai laifi sabida kowa yasan halayyarsa na rashin sann darajan mata. Haka akay ta jan magann Bayan kwana biyu ba'a ce masa komi ba snn ba'a bashi yasrah ba aka tattaro aka dawo da case din gaban magabantasu duka inda babban yayansa hamxat shine kadai yake zuwa a madadin mahaifinsu. Gabaki daya kansa ya kulle ya rasa ta ina zai fara dubawa. Ganan dai rubutunsa da komi nasa amma bashine ya rubuta ba. Tambayar duniyar nan yay ma matarsa Adiaha akan takardan sakin saidai itama batasan komi akai ba. Haka sukata zama acikin rudani tun abun bai damun yasrah harya zo ya fara damunta sabida yadda Ahmed yake nacewa da dukkn zucyarsa cewa bashine ya rubuta sakin nan ba. Baigamu da tashin hankli ba sai Ranar da yan uwan iyayen yasrah suka xo daga illorin shima ya taho da nasa magabatan tun daga Abuja, a babban falon hajy maimunatu ya zauna a kasa nn gefen yaynsa dan suji ba'asin su game da batun sakin tunda dasune ake kan sharing legal custody din mahaifinta wanda ya saka hjy maimunatu ba zata iya yanke wani hukunci akan batun auren yasrh fa Ahmed ita kadai ba face saidasu. Bayan an gama gaggaisawa brother hamxat yana kallon magabanta yace "to dai ba wani abu ne ya kawo mu nn ba illa mun zo ne mu kara baki hkuri on behalf of Abunda ya faru tsakanin yaran nan, duk da dai shi wnn yaro yace ba shi yyi sakin ba, zancen dai ga shi nn kmr na wasan yara don ba mu taba jin inda mutum zaice ba shi ne ya saki matarsa ba bayan ga takarda nn rubuce, to ynxu dai muna rokon ku afuwa da ka dubi girman Allah kuyi hkuri xa mu mayar da auren nan kowa ma ya huta....." Brother hamzat yana kai wa nan waliyin yasrah ya katseshi da cewa dama ana wasa da aure ne toh munan dai bamu amince da komawarta ba. Dake ma sunada qudurin su na son su amshe yasrahn ta dawo hannun su yasaka suka dau zafi akan maganan. kowa na tofa albarkacin bakinsa dan Abubuwa dayawa da AHMED baisan daga waje duk ana lura dashi game da irin zaman aurensa da matarsa Adiaha ba yau saida ya fito masa a fili. Alokci guda yan uwan mahaifin yasrah suka ce bazasu lamunta ba sam sam sabida dukkn wata labari ya samesu na yadda yake zama da matarsa ta fari batare da sanin hkki ko kimarta da darajarta ba probably gani suke kmr maimaita hakan kawai zaiyi akan yarsu yasrah.. Dik ana maganan nan Shiru yyi bai ce komai ba, da ka gansa kasan he is not his self, da kyar ma ya iya bude baki kmr zai masu kuka ya amshe gazawarsa akan yadda aurensa na fari ya kasance, snn da cewa wllh bashi ne nayi sakin nn ba, turjewa sukayi suka ce masa sam dan sun bashi a saukake ne snn rashin sanin darajar yarsu yasaka har ya fara mata wasan saki. Da kyar daya daga cikinsu yaji tausayin shi ya hkra yace "to ai sai abasu izuwa wani lokci na tsawon wata uku domin su daidaita kansu, snn a akara fadada bincike bisa alfrman dasu hjy khadijatu suke nema snn Mudin wnn lokcin ya cika basu warware zancen ba to zasu zo su amshe yasrah su tafi da ita.. Hajy maimunatu ta shiga damuwa bana kadan ba sabida sukansu sun kasa gane waye mai asalin gaskiya atsakanin yaran nasu game da batun sakin nan da ake kanyi. Koda aka sallamesu Ahmed ya dafe kansa yana ganin wani jiri daga zaunen da yake lkci daya hawaye ya cika idonsa dan baisan ta ina zai fara shawo kan yasrah ba. Haka aka bar zancen suka koma abuja da yayansa.. Tunani tuni yafara masa yawa na yadda akayi yay rubutun sakin,duk ya rikice wajen neman mafita duba da bai saba neman wani abu da wuya ya rasashi irin haka ba. Case din sakin shine yay saurin dakatar da kafayat daga dukkn wani tuggun datake kullawa. Dan Tun Ahmed baiya bawa iyayensan tausayi harya zo ya fara basu sabida kullum acikin bayanin kansa yakeyi musu dansu fahimce shi. Lamarin Gidan ya xamo a sukurkuce gabaki daya kowa na jinjina faruwar komi sai dai a Fannin Kafayat din kuwa kamr zata xuba ruwa akasa tasha dan murna ganin yasrah ta fita agidan ahmed acikin sauki gani take Adiaha ba komi bace dan aranta ta lamunce cewa bazata taba kyale Ahmed ya zauna da wata ƴa mace a rayuwarsa lafiya ba. Matarsa Adiaha ce kawai aka sakota a tsakiya da gulmace gulmace dan kusan kowa ita yake ta suspecting akan maganan sakin. Ita kuwa Mamakin rayuwa gabaki daya ya cikata ganin yadda mijinta ya dawo abun tausayi lokci guda. Kwanaki na dada ja duk sanda ta shiga bedroom dinsa saitaga ya kwanta cikin tunani ba a dau lkci ba bacci ya daukesa saidai tayi shiru tana kallonsa,ynxu kwata kwata bai iya runtsawa ba don a dakinta yake kwana ba da hala bazai san da ita acikin rayuwarsa ba. Yan uwan mahaifin yasrah sun masa katangar karfe da inda take. Yanaji yana ganin bashi yay sakin ba amma kamuwar Allah ya sakoshi agaba sosai. Ga wani irin matsancin tunaninta da Allah ya dora masa aransa,sai yanxu yake dandana ciwo da kuma wahalan sanin neman abunda xucyarsa take muradi sosai, iyayensa dake yawan tuhumarsa da laifin rashin kulawa da sakaci da kuma rashin nitsuwa da suke zargin shine ya sakashi a matsalan nan gabki daya. Dalilin hakan yasaka ya fara tunanim neman wata hanyar da xaiyi ya reversing din halayyarsa da suka zamo masa tamkar hujja masu karfi akan rabuwar auren sa da yasrah, nan dan nan yafara sauyawa yana mai humbling kansa dan ya gane inda rayuwarsa ta dosa. Har yau talata can wajen azahar ya tashi, yau ma sai da hjy khadija ta zago sashen ta tilasta masa ya ci abinci ya sha tea snn yyi sllh. Office dinshi ya nufa abokinsa banky na zaune gefensa bayan ya idar da magana akan case din alhaj bello jimada da ake kanyi, report ya kawo masa na cewa an kusa gama haɗa evidence akan wanda ake zargi akan batun ciwon mahaifn nasa, bayan nan yace "ka gaya min ynda akayi da binciken sakin nan da kakeyi an samu wani mafita kuwa? a sanyaye murya can kasa yace shidai gani yake kamr is a set up yace saidai inda writting dinsa aka yi rubutun so that no body will blive he wasn't d one dat wrote it.....Kasa ci gaba yyi ta dalilin tokarewa da muryarsa yyi, lkci daya idonsa ya kada ssai. Yana girgixa kai yace banky I dont think xan iya rayuwa ahaka acikin rudani, narasa waye yaymin wann abun, hawayen bazata ya gangaro idonsa tuna cewa lokcin da aka debar masa har yafara kure masa. Banky yace "har yanxu wa kke tunanin zai maka irin haka a gidan ku? Cos if not u waye ne? Shiru yay dn Yasan dai ba Adiaha bace. Bazai taba zamowa itaba dan yasan ta sosai bazata masa irin wann karyan ba. shiru yyi kmr me naxari snn ya mike tsaye da sauri yace "kafayat! Ita kadai ta iya kalan rubutu na. Tuno da cewa dasu ta dawo daga tafiya ya kara karfafa masa gwarin gwiwa. makullin mota ya dauka da sauri ya fce banky ya bi sa da sauri har waje yana kiransa amma tuni ya shige mota ya figi motar yana danna horn aka bude masa gate din ya fice a guje ya dawo gidansu lokcin ma babu kowa agidan sai ita kadai. Nan ya nufi cikin gidan da sauri, bai samu kowa a falo ba ya nufi sama fuskar nan tasa bbu alamar rahama ya bude kofar sashen kafayat. A zaune ya sameta gaban madubinta ya nufeta ya fixgota lkci daya ya watsa mata wasu tagwayen mari masu lfya yana huci da yare yace" "ke kika rubuta takardan saki ki ka ajiye dakina ko? ki fada min me nayi maki a rayuwa kika min haka confess dis kar in hallakaki" cikin tsawa ya karashe mgnr lkci daya ya kuma watsa mata wani marin ya hade ta da bango yana huci idonsa yyi ja ssai. cikin kuka da firgici muryarta baya fitowa sosai take masa bayani da cewa bata gane me yake nufi ba tanata so tacemai lallai Adiaha ce bad luck dinsa ba ita ba, yaki sam ya saurareta, bata rufe baki ba ya shaketa, ba karamin wahala ta sha ba ranan don walakncin fitan hnkli ya mata, duk ya zama kmr wani mahaukaci, amma haka ya fice daga gidan bai gane komi abakinta ba itama. Dagata dayan bangaren kuwa yasrah na xaune dakin hjy maimunatu ta jingina da gado sai kallon film din da ake a tv take amma ko kadan bata san me a ke cewa ba, tayi xurfi cikin tunanin halin da suke ciki. Acikin kwanakin nn babu wanda yake bata tausayi aranta face uwar rikon ta wato hjy maimunatu data shiga damuwa akan batun sakin nan. Tanaji tana ganin tana son ta kallameta tay musu alfarma a rufe maganan amma kuma wakilan iyayenta sun saka musu ido sosai. Wani bin har ji take kamar ta hakura ta koma gidan ahmed kodan ta samar ma hjyarta kwanciyar hankli. Saidai wani bin daga zarar ta tuna da wasu abubuwa game dashi sai taji nauyin furta mata hakan duk dama kullum acikin nasiha take mata gameda lamarin rayuwar duniya. Dagata fannin su fahad din kuwa kusan kominsu ya kammala na raba auren yasrah da Ahmed saidai kawarta maryam ce babban matsalsu ayanxu dan batasan cewa haka abun zai dawo babban case ba tausayi da kuma tsoro yasaka tafara ja baya baya da lamarin wanda ya hanasu iya cigaba dan basa son ko kadan aganosu cewa sune suka rubuta sakin suka bata ta ajewa yasrah akan gado. Gashi Sabida tashin hanklin da ake ciki ya saka Yasrah ta dena zuwa makarntan kwata kwata tana nan zama a katsina abunta. Ahankli har tafara neman xabin Allah akan lamarin ta hanyar ibada cikin dare har snn zuciyarta ya fara kasancewa cikin nitsuwa. Ta dayan fannin kuwa Koda Ahmed ya nemi mafita a kowani siga amma bai samu ba gashi wajen iyayensan ma gabakai daya baya samun nitsuwa. Yanxu yana da tabbacin babu hannun matarsa Adiaha haka ma kafayat sai ya rasa wazai kama gashi iyayensan ba kulashi ko bashi goyon baya sukeyi akan maganan sosai ba. Shida kansa ya faray ma kansa karatun ta nitsu ya amshi tsohon shawarar Abokin sa banji dayace masa ya bar maganan neman mafita akan case din ya hakura ya shawo kan yasrahn kawai.. Ranar da ya fara raya wann tunanin aransa komi ya fara sauya masa tsakaninsa da matarsa Adiaha, she knw yasrah better dan him dan haka ta dinga taimaka masa wajen sanin wasu abubuwan daga halayyarta, abokinsa Banji dake can canada ma ahankli har yzo yana ta fahimtar dashi cewa yanayin zaman aurensq da Adiahq ne ya jawo yasrah ta kejin shi ba mijin aurenta bane. Yay nazari sosai akan batun da Banji ya masa akan alaqarsa da adiaha, snn ya fara sauya takunsa da kuma akalarsa akanta ya dawo tamkar bashi ba wajen saukakawa da neman shawara daga bakinta. Communication da expression daya soma wanzuwa atsakaninsu ya saukaka masa komi saidai the more yana sauyawa the more zuciyarta na raunatuwa tana ji aranta inama da ace akanta ne ya susuce haka yake neman mafitan gyarawa. Sosai Adiaha ta sake ranta tahau mara masa baya wajen gudurinsa na dawowa da martabansa tare da yasrah acikin rayuwarsa dana iyayensa dan ita kullum abunda yake so shine agabanta koda batason abu badan komi ba saidan sabida tsananin son datake mishi aranta haryau bata fasa ba. Ata wani bangaren kuwa kafayat ma neman yadda zata juya komi ya dawo kan Adiaha takeyi dan tun fadar da sukayi dashi ya bugeta take zargin ko Adiaha ce kawai ta haɗa mata waje dan ya walakantata. Bahaushe yace mugu ne yasan makwancin mugu ita gani take kamr komi Adiaha ce take kullawa a boye dan haka ta saka aranta cewa itama saita tozarta. bayan dan wasu lokci Ahmed baixo katsina ba sai kwasam yau da Karfe takwas da rabi na dare ya isa gidansu yasrhn da kyar ma ya iya ya fitowa daga motar abokinsa da ya zo da, ya nufi gunmai gadinsu don nesa da gidansu yyi parking suka gaisa da mai gadin snn ya gaya masa yana neman yasrah. Komawa yyi ya jingina jikin motarsa yana jiran fitowarta xuciyarsa na bugawa sosai dan bai taba xuwa neman wani abu wajen wata ƴa mace ba, ba a dau lokci ba ta fito da hijab dinta har kasa da tunanin waye ne ke nemanta, asanyaye take tahowa ta kafa masa ido ganin ynda ya rame duk ya zama kmr bashi ba, har ta karaso inda yake bata san kallonta shima yakey ba don bbu wani haske gun da yyi parkin,gabanta na fadi ta tsaya dan nesa da shi ta rungume hannayen ta tace "gani. Dan Tun bayan faruwar abun tsakaninsu basu kara samun daman yin wata doguwar magana akai atsakanin su ba. Kasa ce mata komai yyi, hkn yasa ta dago kai tanata kallonsa da mamaki cak taji komai ya tsaya mata tana kallonsa don bata taba tunanin gninsa a lkcn ba, nan da nn ta saka fuska ta juya dasauri xata bar wajen ya rikota da sauri ji tay kawai ya wani rungume ta acikin wani irin yanayin mai kashe jiki sosai. Kirjinta taji ya buga take ta fashe da kuka mai sanyi a jikinsa har da yar shessheka, ya runtse idonsa don baima son jin sautin kukan nata, ganin ba shiru xata yi ba ya sa ya dago kanta a hnkli murya can kasa yace yasrah pls listen to me nasan Baki son ganina na sani amma ki tsaya kiji abunda nake tafe dashi ..." Da sauri ta mayar da kanta gefe tana ci gaba da kukanta, a hnkli ta ji yace "naxo ne nabaki hakuri..am sorry ni ban sakeki ba wallhi. Why on earth will I do dat bayan nasan ina son zama dake har cikin raina, ke fa amana ce agareni da kuma iyayen mu duka. Kiduba halin da suka shiga ciki ki musu adalci kizo mu zauna i cant do this anymore. Shiru tay bata amsa shi ba sakamakon jin shi datay yana sounding daban kamar bashi ba. Yace I knw i was not a perfect husband to my wife, amma kiy hakuri mu gyara wann matsalar dake kkrin rushe dukn wata alaka ta farinciki arayuwar iyayen mu. Kasa ci gaba yyi sbda tokarewa da muryarsa yyi da kyar ya iya ci gaba yace nasan kin tsaneni baki son halayyana, but believe me ba haka nake ba, ina son zama dake blive me, kibani dama and i promise to change myself with ol my heart, I luv everything about us, and I knw I can Neva be without our parents blessings,rashn ki atare dani ya dauke dukn wani yarda da wasu walwaln dake fuskokin iyayen mu, wllh bazan taba rubuta maki sakin dan abani ke a saukake ba, you re still my wife and i value dat alot. Yadda yake maganan tamkar bashi ba yasa tafara hawaye dan ta ma rasa me xata ce masa gabaki daya dan sai ya mata daban kamr ba shine arrogant and rude ahmed din data sani ba .. Dago kanta ya kuma yi yana kallon kyakkyawan fuskarta da ya wanke da ruwan hawayen rudani. Nan shima ta ga tsillin hawayen fuskarsa yasa hannu ya shiga share mata yanata bata hkri yana rokonta akan ta rufa masa asiri ta dawo wajensa koda a matsayin alfarma. Share mata hawayenta yake yana kallon cikin kwayar idonta kmr wani zautacce, saidai kmr sake tunxurata yake tanaji aranta kamr bata aminta dashi har yanzu ba,sai hawaye take sosai lumshe ido yyi ya jawota jikinsa lkci daya ya saka bakinsa cikin nata a hnkli nn da nn kukan da take ya dauke cak ya juyar da ita a hnkli ya jinginar da ita jikin mota ya shiga kissng dinta kmr an aikosa. kasa hanasa tayi ta runtse ido lkci guda duk ya kashe masu jiki ganin tana neman sulalewa kasa don kasa daukarta kafafuwanta suka yi yasa yyi saurin dagota ya cire bakinsa a nata ya rungumeta ssai ita ma haka dn yabata tausayi sosai. Sunfi minti biyar a hka idonta a lumshe a hnkli murynsa na rawa taji yace "ki tausaya min ki dawo gidana a matsayin matata in gwada maki na zanca halina da baki so din,im not a monster like u think,i truely value wat is btwn us. nn da nn ta fara wani sabon hawayen mai cike da rudani tana tunowa da lamarinsa da matarsa adiaha sai kuma taji ta kara rudewa akansa sosai. Dakyar muryarta baya fitowa tace yaa Ahmed ni bansan me zance maka ba. Ka tabbata Bakaine ka rubuta sakin ba? jinginar da ita jikin mota yana kallon fuskarta ta sun kuyar da kai da sauri yafara fayyace mata duk abunda ya sani aranar snn ya gaya mata tsakaninsu da Adiaha curently na samun fahimtar juna. He said he regreted his actions with her too kuma ya gane kuskurensa, Tay shiru kmr warce ta tuna abu can ta xabura da sauri tace "ni zan wuce kar a ga bana gida bata jira cewarsa ba ta juya da sauri Zata bar wajen ya rikota a sanyaye yace okay fine plss ki gaya min inda zan dinga samunki cos i have alot of queastions to ask u about dat day da kikaga takardan sakin a daki.. Ta daga kai tana kallon idonsa da ya kada yyi ja, ta sunkuyar da kai da sauri, a hnkli tace "nima bansani ba amma ai zan dawo in rubuta exams dina a sch next tmrow kafin waliyyina su dawo Bata jira cewarsa bata fizge hannunta ta nufi cikin gidansu da sauri yabita da kallo. Ahmed ya fi minti goma agaban motar ya kasa barin wajen ya hade kai da steering yanata tunani daga karshe dai yyi karfin hali ya tada motar ya ja ta da kyar ya bar wajen washe gari ya komo garin abuja.. Tunda ya samu bawa yasrah hakri ya dan samu sukuni aransa ayayinda ita kuma yasrahn Ta dan shiga halin rudani gameda sauyawarsan akanta. Anan gefe kuwa Adiaha ce acikin wani irin yanayi najin tafara admiring din yadda lamarin yasrah yasaka Ahmed ya samo daidatu cikin lamuransa a lokci guda. Hakan ya bata wani sabuwar dama na neman yancin kanta saidai batasan ta ina zata fara ba. Gabaki daya lamarin nan yasata gane cewa ahmed is capable of respecting and treating a woman right its all depend on his priorities. Duk wani abunda yakeyi na kkrin neman dawowa da yasrah cikin rayuwar sa agaban idonta tana kallo tana kuma fahimtar komi snn sosai ta gane cewa daraja ce kawai bata da shi sabida batada wani tsayayye da zai amsa mata nata hakkin irin yadda taga ansaka masa zafi akan batun yasrah dayay humbling dinsa in no time. Hanklinta sosai yafara tashi tanason itama ta samu wann gurbin a rayuwarsa, Yanxu bata kan kowa takeyi ba sai kanta, ga nan kafayat agefe tana cakalarta duk abubuwa sun mata yawa tana neman ta rama walakncin da Ahmed ya mata akan yasrah akanta dan ace itace munafuka. Saidai ayanxu ba tanan Adiaha take ba sabida sabbin halayyar Ahmed ya dawo da kwakwalta cikin wani nazari da bata taba zama tay arayuwarta ba. Bayan kwana uku da zuwansa katsina yasrah ta dawo Abuja batare da ta zauna agidan ba. Anan kuma Alhaj bello yana dan samun sauki ahankli duk dama basa yawan zama a abujan da matarsa hjy khadijatu dake anakaisa jinyar jikinsa haryanzu anata kkrin dawowa dashi garin Abuja domin a masa final theraphy dinsa. Kafayat din ne kawai agidan tana nan akan bakanta na neman fitina ta rasa yadda zatay, haka ta cije ta aje girman kai ta dawo tana bibiyar ta gefen Adiaha da tunanin zata iya manipulating dinta su hada kai da ita akan dawowar yasrah gidan da Ahmed yake kkrin yi ynxu dan tun ranar dawowar yasrah Abuja yake xuwa schl wajenta yana kan kkrin shawo kanta wani bin har taga Adiahan tana tayashi neman alfarma. Saidai rabarta da kafayat take yawan yi da habaici akan kkrinsu da sukeyi na dawowa da yasrah gidan yasaka idonta ya soma buduwa itama tafara tunanin kanta saidai batay komi ba tanata obesving danta gane menene ya dace da tayi dan itama atake taji ranta ya zaucu da son taga ta samu wann babban matsaayin arayuwar mijinta. Kana naka ne Allah shima yana nashi babu zato babu tsammni Allah ya fara nutsar da zuciyar yasrah akan mijiinta ta soma fahimtar kwarjinin sa da nadamarsa akan yadda yake daukar lamarin aurensa ada dana yanzu. Tafarajin kamr zata iya zama dasu kodan asamu kwanciyar hankli musm ma data gama amincewa da kyakkwan zuciya irinta Adiaha. Yawan zuwa mata visit da Ahmed dayakeyi a schl yana kasancewa tare da ita yasaka asirin su maryam da fahad ya tara tonuwa ahankli batare da wani ya bincikesu ba. Tunda su maryam su kaga hanklin yasrah yafara komawa kan Ahmed shikenan suka dena samun jituwa atsakaninsu da su fahad. Wnda wnann lamarin ne ya sanadiyar daya jawo har fahad ya mata kazafi da drugs dan tqna masa aiki amma dake ynzu bata bashi hadin kai yasaka aka katse ma maryam din karatu aka kara kaita rehab center na wata uku itama acan ta gudura cewa lallai saita dau fansa akansa inta fito. a wann Satin da shida abokansa suke shirya karatun law dinsu gabaki daya suka shirya yin komi dakansu. Saidai wani gudu ba hanzari ba ayayinda ake neman wata mafita kwasam Allah ya jararrabe rayuwar yasrah da tashi da labarin rashin hjiy maimunatu a sanadiyar wata yar ciwon zazzabi data kwana dashi anan agarin Abuja... [7/29, 4:11 PM] SURAYYAHMS: Tamkar a mafarki haka labarin mutuwar tan ya tason musu kwasam batare da sun shirya jin sa ba dan kuwa babu wanda bai girgiza ya kuma zaucu ba sabida babu wata alama ko nazari dayazo musu da faruwar hakan, Mutuwar bazata tay mai tsananin ciwo da saka karsashi wanda yasaka yasrah ta shiga wani irin tsananin mayuwacin halin ciwo da firgita dan akaro na biyu kenan a rayuwarta dataci karo da zafin rashin uwa.. Duhu tare da jimami ya mamayesu dukansu ayayin da aka dulmuye cikin tsananin baqincikin makoki na wnn babban rashi da sukayi na uwa kuma bango agaresu gabaki daya. Dukkansu a ahalin babu wanda baiji mutuwar ajikinsa ba Barin ma Hajy khadijatu data kusan zaucewa ayanayinta na jimami dan aynzu ne take asalin jin cewa ita dayace ta rage ita kadanta a fadin duniya tasan babu iyayen ta gashi yau ma Allah ya dauke mata dayan yar uwarta datake mata kwalli daya. Saidai Abunda Allah ya tsara ake masa zaton shine mafi alheri agaresu gabaki daya Haka akayi ta zaman makokin hjya na kusan sati guda wanda ya tara dumbin jama'arta na siyasa dana kasuwanci daga sassa daban daban. Dukkanin yayansu tun daga kan yaa sadik har su adda nafisa da yarta farida kowa nan nan an taho nan garin katsina domin amsar ta'aziyar mahafiyarsu hjy maimunatu saidai kallo daya zaka musu kasan da cewa kowa bayacikin nitsuwarsa da hanklinsa. Gabaki dayansu babu mai iya rarrashin wani musmmn ma ata fannin yasrah da kusqn kullum kaganta zakaga tana cikin hawaye masu saka tausayi dan kuwa har iyanzu amon muryan hajiya maimunatu tare da kalamanta na ban kwana dake cikin maganganun su na karshe sune suka suke dawowa mata akanta akai kai suna masu hanata sukuni anata zuciyar tanajin kamr da ace mana itace Allah ya dauke ba hjyarta ba. Dake sha'anin mutuwa ya wuce wasa karankaf familyn jimada sune axagaye da su, su anty mojushola sune duk sukazo suka tsayawa hjy khadijatu suna danne ta wajen ganin ta kasance acikin hayyacin ta sabida kowa yasan yadda abun yake da ciwo, firgitarwa da kuma gigirtawa. Tun zuwansu Adiaha da sauran matayen gidan suke tausar zuciyar yasrah da ahalinta. Sun kasance Gwanin ban tausayi saidai ata wani fannin kuwa tamkar wani sabuwar gangamin shedan kafayat suke kaɗawa na cimma burinsu gabaki daya Akan familyn bello jimada, duk wani ta'aziya da jimamin da akeyi bai darata ba lissafin abunda zata samu na dukiya ko rabo take kanyi dan kuwa aranta tasan bata da wata alqibla har yanxu. Ita ba Ahmed ba, ba kudi ba snn ba mijinta alhaj bello ba. Snn dukan matayen da suka kwace mata nitsuwarta da jin dadin rayuwarta haryau bataci galaba awajen kammala huce mugunta akansu ba. Garama dai Adiaha da tasan ta hanata haihuwa da samun nitsuwa da Ahmed. Shidin ma bawai ya isheta bane dan so take taga basa tare har Abada shiyasa bataji aranta zata iya hutawa ba. Sanadiyar son kwashe dan dukiyar alhaj bello kudinta ya kare kaf wajen neman hanyar nakasa shi da kkrin da suke wajen rufa ma kansu asiri, saidai shima anan din dai bataga alaman cigaba ba dan haryau y'ay'ansa binciken sukeyi akan lamarin lamarin failure na lpyar baban nasu. Koda mutuwar hjya maimunatu yaxo musu da wani sabon shauki tuni uwarta hjy fatihat ta kitsa mata wani sabuwar salo na yadda zasuyi dan aganinsu hajy khadijatu zata kasance cikij rauni tunda ma itace zata xo ta zamo uwa kuma jagora akan dumbin arzikin da yar uwarta take dashi tare da yayanta.. Bayan sadakar bakwai taron yan ta'aziya ya fara daukewa kaf kaf ayayin da hjy khadijatu ta fara samun nitsuwa ta hanyar nutsar da zuciyarta da kyakkwan tawakkli. Yau da asubahi bayan am farka ta fito sanye da hijabinta har kasa Karankaf yaran Addan nata ta tara tay musu nasiha tare da tattauna sauran abubuwan daya rage masu muhimmaci aciki kuwa harda zancen sabuwar makomar yar uwarsu yasrah wanda badan mutuwar nan ba halama da yan uwan mahaifinta sunzo sun tafi da ita. Kusan kowa yasan da cewa sharadin kotu ne tsakanin su na cewa inhar marigayya hajiy maimunatu ta gaza a zancen zaɓar ma yasrah mijin aure toh su yan uwan ubane zasu kawo nasu tsarin wajen nemo mata gurbi atare dasu duk dama zaɓin yin hakan na tare da ita. Zalamammun Yan uwan uban nata har sun xo da murnan jin cewa arzikin yasrah da hjy maimuna ta killace mata zai dawo hannunsu,musmmn da suka kuma lura da cewa auren da akama yasrah da Ahmed ba dason ranta bane tun farko snn ta tsana. Aganinsu inhar suka ci nasaran daɓɓaka zancen sakin nan auren gabaki daya angamashi zasu kwasheta ne harda arxiki suje da ita can illorin suci arzikintan snn su goge bakinsu shiru batare da sun neme mata rayuwa mai ingnci ba. Har yau itadai din kawai sukejira saidai Tun bayan mutuwar hjya yasrah Batace musu komi ba Kullum dai nasiha hjy suke mata dan har yau bata samu amsar daya dace ta bawa brain dinta akan wannan lamarin auren nata Da ahmed ba. Ayayin da wani Bangare mai cike da tsumayi a zciyarta yake jin tsananin shauƙin son abun kodan ta faranta ma hjyarta rai. ...mafi rinjiye daga zcyarta acike yake fall da rudani Kasancewarta yar kankanuwar yarinya wanda a shekarun ma kawai in an kiyasta bazata iya zamowa wata shaharriyar wakiliya wajen fahimtar menene rayuwantan ba... Bangaren zuciyarta dayake shirin zautuwa wajen nuna mata faidar abun acike yake da wani irin boyayyr baqinciki da zaƙuwa na son taga ta fitar da hjy maimunatu a kunya agaban idon makiyanta dan Har aƙasan ranta takejin kamar wani sabuwar rayuwa take shirin shigewa ciki ba na zaman aure kawai ba. kwawlnta da zcyarta takejiwa ciwo gani take kmr farinciki da kwanciyar hankli ba abunda ya ƙarbeta bane kasancewar yanayin qaddarar rayuwarta mai wuyar dauƙa. Kusan akowani ƙarshen qaddararta ita takeyin rashi take kuma yin kuka mai cike da rudani,gani take kamar ta gaji,ta gaji ta matukar gajiya da wahalallen rayuwa mai rudarwa da saka tukuki axciya she have many scars dats reminds her dat nothing good will last for her. A lokaci daya ta rasa nitsuwarta for dis one person on earth dat dedicated her whole life to her wanda takejin kmr tafiye mata kowa muhimancci acikin rayuwarta data rasata yanzu. No one will last nothing will last.Not even love, trust,friendships nd promisess, arayuwa dai komi na da wa'adinsa musamman ma abu mai kyau da abu marar kyau.. kuma a kullum hakan hajiy maimunatu take kkrin nuna mata take kuma lumshe kunnuwan ta akai amma ko aynzu ne xata iya cewa duka mutanen duniya ta yadda cewa babu wani wanda zai baka cikkaken farin ciki arayuwar ka batare da yasaka kuka ba, cos dis life is like a journey wher u will meet alot of ppl on ur way nd u shall make alot of good and bd memories with them but once that jouney reach to the stop.. "you will find ur self silently parting with no excuse sabida mutuwa ba asakamai rana ko lokci,And dats just wat happen with her journey with hjy maimuna What remains of them now is only thy memories... Tunani take if happiness really do exist then one shud find it within himself saidai bata san ina zata samo ba, nd right now ita kanta bazata iya tantance feeling din datakeji akan kanta ba, farinciki ko baqinciki duk bata jin radadin su acikin zciyarta What she is feeling now is unxresspable Irin feeling din nan nan ne acceptance of wat eva it is.. Fuskanta yay fayau tayi shiru agaban mirror tana kallan kanta da kyau kamar wanda zatayi wakanta dakanta wani magana,Wani nakashiyar murmushi mai sanyi ne ya kufce mata snn taja ajiyar zuciya mai nauyi. she stil looks good nd pretty with all the long face..fatar jikintta tagani wanda yay haske dayawa kmr na wanda ta tshi da zazzabi, tayi wani dau sulbanben fatar yana mugun zuba sheƙi da qamshi kamar na sabuwar amaryan gaske, Kawai dai irin stress din nan da razana datayi ta fama dashi kwana biyu yasakata ta zamto so pale idanunta suka dan fada ciki,duk sai batajin karfin jikinta.. ajiyar zuciya ta kara sauƙewa tasan tanada bukatar farfadowa cikin gaggawa jin dazu ance mata yaa Ahmed dinne dakansa zai zo duba mata lfyr jiki. Sosai taga kkrinshi wajen tsaya mata a lkcin dake cikin jimamin radadi, shin wani irin rayuwa shikuma yake shirinyi da ita oho bata sani ba. ..she just dont knw why amma hakan kawai takejin nauyin shi acikin zciyarta ynzu.. She just tot that she can neva develop any emotions akansa so easily har haka sabida wani boyayyar halinsa na nuna mata kulawa da soyayya mai kama da ƙarya wanda data dade tana yawo ackin ajinin jikinsu. Abangaren sa kuwa tunda ya dawo daga wajen kai baki airpot yake tunanin ta yadda zai fara jan ra'ayin matarsa ajikinsa,aransa shi kuma so ya ke ya koya mata jin emotions ko ta halin kaka ne dan ya sauya musu rayuwarsu gabaki daya harda na Adiaha. Yana so ace yasra ji ta a ranta ko da bazai mata so irin na soyayya ba, alkwari yay zciyarsa cewa zai iya samar mata da farinciki da kwanciyar hankli Ba don baya jin soyayyarta mai yawa a ransa ba,sai don yana so ya canza musu tsarin rayuwarsu shida ita da matarsa adiaha da iyayensu, snn yayi enhancing yanayin rayuwar su gaba daya ya kawo musu wani sabon tsari da kyakyawan sauyi a cikin tarayyar auren su wanda zaisaka su da iyayen su acikin halin farinciki ko yaya ne. Ƙarfe 4 na yamma ya fito sanye da wani kananan kaya data mugun amsar dirinsa ta masa shegen kyau,Dark blue Sweat pant na kamfanin puma da rigar polo ta gucci. fuskr sa tayi matukar kyau ta tsirirrance sabida zubewar dayayi..duk inda ya ratsa wani daddan qamshin turare ne ke tashi daga jikin shi a nutse yake tafiya har ya ƙaraso cikin sashen da su hjy khadijatu suke. Waje ya nema ya zauna ganin babu kowa sai can da adda nafisa tazo daukar wayarta taganshi saita zo suka gaisa Ita take sanar dashi cewa hjy khdijan ta wuce gidan makwafta, dabaiji tace wani abu akan yasrahn ba yasan hala kenan tana can daki a kumshe kamr kullum. ...tuni Adiaha tagaya masa cewa yau din ma duk banda laulayin ciwo babu abunda takeyi. Abinci Adda nafisan tasaka aka kawo masa yadan ci yau yana gama cin abinci Bai tsaya jin nauyin kowa ba ya wuce sama neman matarsan dakansa dan ya kara neman alfarmarta tun kafin yau manya suyi zama na karshe akan batun sakin nan nasu. A hnkli ya bude kofar snn ya leka ciki,hangota yyi akwance acikin wani irin wahaliyar yanayi ta bude tulin suman kanta ta barbaje shi ta kuma kwanta a rigingine a tsakiyar gadon da trow pillow din a kan ruwan cikinta tana matsawa akan cikin ahankli. Cikin kokawa da abin da zuciyarsa ke umartarn sa yay ya saci kallonta daga can nesa ganin yarda take mutsu mutsu tana mimmikewa yay tunanin hala ciwon ciki ne ko dai wani abu ne yake mata ciwo ajikintan. Bai gama farfadowa cikin tunanin sa ba yaga ta mirgina ta sauƙo da gudu tay hanyar toilet tana kakarin amai wani irin juyawa cikinta yakeyi wanda tariga tasan bazai wuce al'adarta bane yake shirin tahowa. Kofar bathrum din ta riƙe a jirgice jikinta na rawa tana sauƙe numfashinta a hankli idanuwanta kaf a lumshe a Hnkli sai kuma taji numfashin ta yana sauyawa izuwa na wani abu daban wani mayatccen qamshin turare ne dataji yana shirin tokare mata hanyar numfashin ta wanda atake yasakata saurin bude lumsashun idanunta da suka sauƙa akansa.. Suna hade idanun su waje daya ajiyar zciya ta kufce musu kusan a tare,runtse idanunta tayi da sabuwar kamnin sa data dauka ynxu dake cikin kwayar idanunta tana mai jin kamar yaune suka fara hade ido da juna. Can cikin kwalwalnta ta tuna ashe rabonta dashi tun ranar data sume a hannunsa a sanadiyar jin labarin rasuwar hjyatta. Wani nannauyar Ajiyar zciya ta sauƙe batare da sannin taba, a hnkli cikin yanayn karayar duka gabobin jiki ta sulale a ƙasa ta tsuguna daga wajen tanamai sadda kanta kasa. Ƙarasowa yay cikin takunsa mai daukar hankli,ya isa har inda take snn ya tsaya, da mugun tausayinta ayanayin sa ya tsaya akanta yanata kallonta ..Acikin yanayin notsuwa da taushin murya ya dafa kafadunta kadan cikin kulawa sosai yace "hey, are u alright?..wani feeling din yarr taji ajikinta jin sautin muryan shi mai tsananin dadi dayay sending electric shock aduka sasan jikinta ya zaburar da ita zumbur ,wani irin rudaddyar feeling ta dingaji na sauka akan kirjinta kamar wanda ake tuntodoshi da ƙarfi, bugawa da karfi kanta yay ,gamshinsa da kwarjininsa nabin har cikin kwakwanta yanai mata yawo xarrrr har cikin jininta da tafin kafafuwanta tanajinshi yana mata harrr kamar ma ba bazata iya wani motsi awajen ba. Hawayen baxata su suka sauƙo mata ta saka hannunta cikin sauri tashare su cikin yanayin sassanyar rangwada da shagwabar da ita kanta ma batasan tayi ba. A hnkli ta turo bakinta gaba gameda sauƙe idanunta ƙasa jin kamar bazata iya furta wani kalma agabansa ba har abada..ta tuna yanzu fa komi zai iya sauyawa a tsakanin su inhar ta amince Wai shine mijinta ayanzu.. Wani Ƙara runtse idonta tayi aranta tace ohni na shiga uku da wann rayuwar dan wani nauyin ɓude idonta ta kalleshi ma takeji duk nauyinshi taji ya lulluɓeta. Ganin baida lokacin dazai bata akanta yasakashi fuskewa kawai ya tashi tsaye snn ya fara da aikin taimaka mata harta gama aman ta wanke bakinta tayi brushi snn ya dawo da ita dakin ya kwantar da ita akan gadonta gently yafara dubata yanamai tambayrta yadda takeji ajikinta. ahankli take iya amsa shi bada garaje ba, kar karwa jikinta yakeyi tare da jin mummunan fargaba sai tanajin tamkar yaune ta fara saninshi arayuwar tan ma gabaki daya.. dan harga Allah batay tsammanin cewa akwai randa zucyrta zai fara kkrin ganinsa a matsayin mijinta ba dan bata san wani irin kalmomi ne zasu fara dauƙewa a bakinta cak ba. Shiru mai ciƙƙe da tarin Sarkakkiyar zuci game da tarin nannauyar saƙoni masu nauyi a baki shiya cigaba da gudana atsakanin su. He is still insisting na cewa bashine ya rubuta mata wnn sakin ba. Snn yay mata alkwrin sabuwar rayuwa mai cikke da gyara da kuma girmamawa atsakaninsu. Ciwon cikin ne kawai ya mata cikas daya dinga sakata motsawa kusan ince ajikinshi dan basuda wani rata mai nisa a tsakanin su,pillown daya shimfidata kusan rabi nakan kafarsa ne,ahnkli tana mutsuke mutsuke ta lura kamar gaba daya hanklinsa nakanta ne Komi datakeyi yana kallo kuma yana sane da halin datake ciki... Duk sai taga hanklinshi ya tashi akanta wani lumshe idanunta tayi jin sasanyar qamshin turaren sa da ya xaro handchief dinsa daga aljihun wandonsa yana daddana mata shi akan Zufar dake tsattsafowa daga saman goshinta yana share mata shi gently cikin kulawa duk dama ya san koda yay mata wani magana game da amsan tarewar su ba amsa shi zatayi ba atake ba.ya lura kamar she is still in shock and confusion akansa. Eida way dai yasan tanada bukatar lokacin amincewa dashi a matsayin mijinta ya qudira aransa cewa bazai kuma rushing dinta ba baice mata uffan ba har sanda ta gama mutsuke mutsekn ta komo dan kanta tayi shiru... Ƙwanciya tayi ajikin pillown dake makale da jikinshi ta lafe game da lumshe lumsatsun idanun ta, wanda Yasan Ba abin da zata bukata a yanzu sai mutstsikar kafa da jan yatsun kafar don warware jijiyoyinta da suka mimmike Wani bangare na zuciyarsa nahanasa farawa,wani kuma na ingiza sa. Shidai yasan dai Idan ya biyewa yarintarta hala zasu shekara goma ma hala basu farfado cikin mugun zaman da suke shirin yi da juna ba shi kuma tuni yaji yagaji don shine kawai yke cutuwa yana so ya kawo karshen komai ne domin ya samr musu sukuni araywarsu duka. Daga lokacin da ta mirgina akan pillow zuwa sanda ya gyara zama daga saitin kafafun ta bata ankara ba Saiji tayi kamshin jikin sa da ta riga ta haddace mai birkita mata lissafi ya ƙara bakuntar kofofofin hancinta. . Tafin kafarta ta dayaji xanen jan henna anzana mata wani kayataccen flower mai circle ta gani acikin tafin hannayen sa. Zama yay adan gefen gadon haka akan dan cinyarsa ya ja farare sol din kafafuntan ya ajesu, dan lumshe idonsa yay kadan yana tausarsu yana mutstsikarsu a hankali daya bayan daya yana mikar mata da kasasuwarta a cikin yanayin sa na nutsuwa Da lallami,gently yake danna matasu su wading off the stress yanabi da ita ahankli tamkar wadda ya kwarance aharkan dannan kashi. Rawa rawa kawai jikinta yakeyi acikin birkitaccen yanayi tana so ta hana sa sabida yadda tausan yake shigarta har cikin kashi da jijiyar kwakrta, tana so ta dakatar da shi amma reliev nd pleasure din da take samu daga hakan dayakeyi mata is un expressable wanda bata taba tsintar kanta a kwatankwacinsa ba. Tunanin da take yi mai muhimmanci ne amma sai dataji ta kasa gane komi ya ci gaba da yin abin da ya ke yin ba tare da tunanin komai a ransa ba sai can kawai daya ji amon sautin sassanya kuma shakurarryar muryarta data soma canzawa har baya fahimtar abinda take fadi sosai A lokacin da take rokonsa da ya barta hakan nan.. cikin wata malalaciyar murya mai tsince lakar jiki wanda sassanyar sautin sa kadaima ya isa ya zautar da duk wani ɗa namiji mai karfin Sha'awa muryanta a kakkarye "tace yaa Ahmed pls Stop it.ya isa haka..daga nan kuma Ajiyar zciya ta dinga sauƙewa..Nan take Ya taso ya zauna ya jera mata kafafun nata a gefe kama hannuwanta biyu yayi ya rirrike jikinsa yana wani irin kyarma ahankli jin yadda ta kakkameshi cikin yanayin tsorata dashi sosai. Bakinsa ya kawo setin nata yanaamai kure ta idanunsa batare da ta hankara ba taji dumin harshensa ya dulumeye nata cikin wani zazzafar sumbata daya kusa zuke mata dikkan hanyar fitar numfashi. Cikin wann yanayin yake dada kkrin neman amincewarta data dawo garesa, Saidai ji take kmr Inshi sha shirya wa hakan a tsakaninsu itadai bata shirya ba har gobe a yayanta take kallonsa ba miji ba. Motsin sautin takun mutane daga kofar ya katsesu,saurin janyewa tay ajikinsa ta koma gefe kafin nan su hjy khadija da yaa sadik suka karaso ciki. Hjy khadijatu takanji dadi gameda fargaba aranta intagansu haka sabida duk dama tasan AHMED bai kyauta ba amma har ga Allah batason su taru suyi rashin yasrah acikin rayuwarsu. Nadama da sauyawar hali ya fara sanyayashi amma duk itace kawai bata gani koda su hjy sukaa shigo saita nuna musu kamr batama sauko akan maganan auren ba. Nan kowa yafara mata ya jiki yaa sadik dinta cikin sigar tsokana sanar da ita cewa gobe ne yake son ya koma dubai da ahalinsa yanason suyi bankwana tunda rabuwa zatayi dasu Koda ya fadi hakan aranta kara birkicewa tayi. tun daga haka Hjy sosai ta soma gano wani alama na sauyin ra'ayinta akan aurenta amma ba tace komi ba bayan sun kammala magana nan aka barsu ita da yaya sadik din adakin dansuyi bankwana. Nasiha ya zage yay mata daga cikin zucyarsa game da abunda zai ficeta wanda aganin sa shine hakuri da neman zaɓin Allah akan lamarin rayuwarta. Maganan da suka dingayi kenn, har ta fito fili ta gaya masa sirrinkan data boyewa game da batun amsar auren Ahmed gabaki daya wajen kawo masa case dinsa da matarsa Adiaha. ACikin salo ya shiga krkatar da zucyrta da jin cewa itace ma zata iya kawo sauyi mai girma a rayuwan wancan baiwar Allah ba shi ba.Yace mata koda bata kaunar zaman auren aranta aynzu tay hkri tay shahada ta zame masa matakin da zai hau domin ya kawo wata sauyi da zai inganta rayuwar wata. Shikuwa Ahmed Yana tare da mahaifyrsa akan maganan abunda ya rage tsakaninsa da yasrah har yanzu dai baiga wani haske daga garesu ba amma bakaramin neman wa kansu alfarmn komar da yasrah hannunshi yakeyi ba. Bayan barin sashentan dakin kwanansa na gidan ya nufa tare da sauke wata nauyin zciyarsa acikin batrum yana kammala wankarsa ya fito ya shirya kansa agaggauce danyin baccin sa da wuri dan tun bayan case din sakin nan dayay ta fama da tension Da insomnia yasaka baya wasa da baccinsa ayanzu yana kwantawa zai rufe idonshi sabida bayason ma zuciyarsa ta harzuƙo masa wani tunanin dazai wahal dashi sosai musammn na tuna cewa zai iya rasa yasran na har abada.. pjamas ya saka ajiikinshi tare da rage wutar dakin a gefen dama ya kwanta gami da sauke kansa akn pillown sa gently tare da sauke wata ƙaramar ajiyar zucya,For now burinshi shine he wan to concentrate sorely on his relationshp with his new weded wife and his oda wife Adiaha yauma yaso yay tunani mai zurfi game da lamarin zamansa da Adiahan amma kuma harga Allah bazai iya ɓata lokacinshi akanta sosai har haka ba jin ba abune wanda ya saba yi. lumshe idonsa yay cikin yanayin tursasa kansa yin baccin jim kadan kuwa wara bacci mai nauyi ta kwashe a Shi ahakan ya jima yanayi har da dan minshari. washe gari da sassafe ma haka ya dau wankar sa yay kyau ya saka wata lallausan yadinsa ya nufi sashen hjya khdijtu yy gaishe su tare da spending few hrs a daki alone tare da yasrah Abu kamar wasa a hnkli ya zamo kamar wani sabon ango mai sintirin bikon Amaryan sa.. Har mamaki yake bawa mutanen gidan amma baiya lura sosai A fannin ta kuwa Duk kunya da jin nauyinshi ya gama da gula mata tunaninta da yanayinta, yau kusan koyaushe yazo ma a birkice take,dan koda ya zo ya tafi sai ta dingajin sabuwar feeling na tsarguwasam sam aynzu batason fiye saukowa ƙasa ta kalli idanunsu yaa sadik bare kuma hjy. Hakan datakeji yasa kwata kwata ya kasa gane kanta musamman in suna tare da shi. koyaushe aka tada magann auren nasu bashi hard feelings takeyi shikuma a kullum acikin assuring dinta yakeyi akan batun sabuwar rayuwarsu wanda aynzu takejin itama tafara amincewa da shi zata gwada sa'arta da shi musmmn ma dataga matarsa Adiahan ma bata damu ba. Itadai abunda yace yakeso shine muradinta saidai fa haryau da wannan tulin tukikin fargaban akan kirjinta na zafin rashin samun wata daraja da matsayi datayi da yadda qaddaran ta yake neman kasancewa marar dadi a ƙarshen komi. Bayan kwana biyu akayi zama tare da manya, nan alkalinsu ya warware duk wata magana akan sakin aka bawa yasrah zabin bin mijinta ko fasawa. Period dinta na wannan karon sai taga kmr yaja kwanaki mai yawa dake ahmed yace mata sabida anxiety ne da shock data shishhiga cikin wannan watan wanda shiya jawo mata haka. A fannin Adiaha kuwa kwata kwata nata period din ne ma baizo ba. Yau ysrah tana cikin kwananta na bakwai kenan amma jinin bai wani dauƙe ba. Gasu hjya su matsa akan komawarsu abuja kyam yasrah take nuna wa ita babu ruwanta dashi dan hatta Adiaha gani take kamr kawai jikin kawai yake zuwa dubawa ya mata sannu. Hjya kuwa sosai ta gano tasharta tafahimce cewa thy are now okay kawai dai sanin inda zasu bayyana a filine yake neman daukar lkci. Baayan tafiyar yaa sadik Daga haka hjya ta fara cusa yasrah ajikin adda nafisa sosai dan tana ƙara mata haske akan lamarin sex education. Dama kuma iya abunda yadan zaunar da ita kenan a nigeria sabida sun tattauna akan hakan sosai tasan daga yuwar komawar yasrahn tunda har ta kyale aka gama yanke magana akan auren nasu. Hajy ta fara shirin dan dolene itama tabar katsina ta koma abuja domin cigaba da kulawa da mijinta a zangon therapy din sa na karshe bayan dan guntun pshio surgery da aka masa a rububin rasuwar nan. Can dare haka in waje yay sanyi haka adda nafo zata nitsar da ita..she will ask nd enlighten her about sex in marriage dan kwata kwata ba tason ace miji ya fara rabarta snn ya jita tattare da wai matsalar attare da ita duba da tana da kishiyar kabila ayanzu. ..samun nitsuwa da jin dadin jima'i bazai taba sabuwa ajikin macen da bata da wani ruwa ko damshin ruwar niima ba. And There is no doubt that yasrah has gone tru alot of stress nd anxiety acikin yan kwanana kin nan dolene kawai ta gaggauta bata taimakon gaggawaa Hade da yaqinin cewa harynzu akwai sauran gyararrakin da suka mammata ajikin ta na tun aurenta. Bayan dawowar su hjy khadijatu Abuja kusan Kwana biyu kenan yau tana dorata akan wani hadi irintasu na katsina wa tana daukawa tana bawa yasran tana sha agabanta hmmmmm a Cikin kankanin lokci da kanta taji tana kara hadewa tana sauyawa, tana wani matsewa ta ciki,sha'awa na tsatsafo mata,dan wannan hadin sosai yakesa kiji Kawai oga kike jira. Ta ƙara mata gamsashun lectures akan Sabunta Salon Kwanciya Lokacin Jima'i tace Kada Ki Zama Mace Marar aji,keba yarinyar sa bace, ko kanwarsa Ynzu Ke matarsa ce, kuma matukar Kina Son Mallakar zuciyar Mijinki Sai Kin Cire Tsoron sa da Kunyarsa Ko jin Shakkar sa, dan ahakane kawai Sannan Zaki Iya Gamsar Dash Kuma Matukar Kina Iya Gamsar Dashi A Lokacin Jima'i To Tabbas Kin Mallake Shi Kenan, Namiji Kan Iya Jurar Kowani Irin Sakaci Daga Wurin Mace, Amma Baya Iya dogon juriya Akan Jima'i, Domin Shine Abinda Aka Gina Aure Da Jin Dadin Auren mai gaba daya Akansa. Haka yasrah zata xauna kamar kungi tanata ta saurarar adda nafi Har dai suka gama batacewa komi runtse idanunta takeyi tayi bacci cikin sauri Dan batama son kwakwalnta yajega tunanin aikata wannan abun a tsakaninta da shi.. Bayan lafawar komi aka dunguma duka aka fara shirin dawowa Abujan gabaki daya, fargaba na damun yasrhn amma haka ta kaucar ayayin da lokcine hanklin Adiaha ya shiga cikin wata nitsuwa na sanin cewa Allah ya kara bata dama samun wani shigar cikinsan batare da sannin kowa ba. [7/29, 4:15 PM] SURAYYAHMS: Yau rana ta kama ana neman kwanaki goma sha hudu kenan bayan rasuwar hajy maimunatu saiyau Ahmed da matayensa guda biyun duka suka shirya dawowa garin Abuja. wajajen karfe 4.30 na yammacin juma'a su kusan biyar jirginsu ya sauƙe su a babban airpot na birnin tarayya,already yaa sadik da matarsa amal sun riga da su bar kasan tun baayan sati biyu da rasuwa. Adda nafisan ne tay masu yasrah rakiya har izuwa jimada mansion inda suka tarar da hjy khdijatu A shirye domin tarbansu. Wann rashin nitsuwar dake mamaye da zuciyar Adiaha na sanin cewa ta kara samun wani cikin yasaka batawani basu hanklinta yau sosai ba, dan tun da suka dawo gidan akayi yan gaishe gaishe akaci Abinci Adiaha ta zame jikinta sadaf ta wuce bangaren mijinta da tunanin yadda zata dora rayuwarta itama.Wani irin daban take jin kanta haryau kamr ba ita ba, jin kanta atake uwa awani duniya na daban dan bazata iya tantance komii ba dan har yanzu dai acikin ranta mamakin lamarin yasrah dayazo ya zanca yanayin Ahmed dinta a lokci guda takeyi. Sauyawar Ahmed into a new sweet human being mai nitsuwa akan wata ƴa macen acikin sauki kuma acikin kalilan lokci yasaka tafara tunanin komi zai iya sauyawa anata rayuwar itama musmmn ma tsakaninta dashi. Bata taba tsintar kanta da kuma zucyarta cikin son tay tunani mai kyau wanda zai kawo sauyi wa rayuwarta ba sai ayanzu dataga tabbas hakan ashe yana iya yuwa tacikin sauki. Zaune tayi agefen gadonta tanamai sauke ajiyar zuciya takusa tafi minta talatin batare da ta dena shafa kan cikinta ba,wani iriyar lumshe idanunta tay tsamm tanajin kmr shigar cikin nan nata is a sign from almighty god dq alamar cewa itama wahalarta agidan miji zai sauya ya dawo dadi snn wahalarta akan samun soyyayr ahmed yazo karshe,what remain now is to make the best use of her time amma kuma dolene ta sauya salo ko ta inganta salonta zuwa wani sabo. Aranta tana sane da cewa tsakanin yasra da Ahmed har yanzu da akwai dan sauran aiki tunda yasrahn har yau a matsayin budurwa take awajensa bata amshesa a matsayin mijinta ba tukuna. Hakan yakan dan cire mata fargaba sabida boyayyuwar kishi amma bawai tasaka aranta cewa hakan bazai taba yuwa bane tsakaninsu, she just want to enjoy the moment, tare da sani a kwakwalta cewa har yau dai itace cikakkeyar mace akan gadonsa ba kishiyarta yasrah ba. Bata da wani mummunn nufi akan yasrah amma rashin dinkewar auren nasu da Ahmed yana saka mata kwanciyar hankli tareda rage mata fargaba snn a wani fannin tana Allah Allah ta samo wani mafita tun kafin lokci ya kure mata sosai. Bayan ta kammala tunanin yadda zatay ta tashi ta faɗa wanka abunta. Fitowarta ke da wuya tazo ta samu wayarta yana ringing ta dauƙa hannunta harna rawa ganin kakarta ke kiranta murmushi mai faɗine ya bayyana akan fuskarta snn ta zauna tare da kara wayar a kunne. Ata fannin su Ahmed kuwa tun isowarsu gidan suka raja'a a sashen alhaj Bello shima din dai duk ya sauya ya zamo kamr bashi ba sabida tun bayan nakason daya samu Allah ya ɗada karkatr dakansa izuwa gareshi,yanxu haka kusan yafi kowa kiyaye wa wajen komawa ga bautar ubangijinsa wanda ake ganin kmr sauyawar nasa nufine na Allah s.w.a idan yaso ba warsa da alheri sai ya jarrabeshi da wani calamity na rashi ko wani ciwo ko mutuwar y'aya ko yunwa da zaina kusan tasu, kullum alhaj bello yana cikin istgfr da jan jarbi yanamai neman nitsuwa da sassauci acikin alamuransa ta hanyar samun kusanto da ubangijinsa sosai. Sabida sauyawarsan yadada sawa Kafayat ba wani son zama agidan takey da daddare ba yawanci ma saita bushi iska take zama ko kuma aganta gatsau da safe. Tun Bayan dawowarsu yasrah daga katsina ayau da Alhaj bello yay musu nasiha sosai dukansu aka dan rarragu asashen Kowa ya koma sashen sa aka barsu yasrah da adda nafi da shi ahmed din acikin main house. Wajajen tara na dare Adda nafi tana daki tana taya hjy khadijatu shirya kayan da zatay tafiya da shi jibi dan tare da itane Za'a kai mijinta alhaj bello final therapy dinsa anan kano state nigeria. Farida da yasrah kuma suna can waje sashen anty adizat inda suka taru da su anty nurat da yaransu dukansu suna dan musu hirar dare duk dama bason ran yasran ba, saidain ta sake jikinta hjya ta tursasa mata akan cewa data shiga cikinsu karta kasance ita kadai. Anan sashen kuma alhaj bello ne da yaransa a falon sa atake yasaka Suka kirawo masa babban yayansu brother kazeem a video call domin su tattauna wata aba mai muhimmanci atsakaninsu wanda bai taɓa gaya musu ba. Mutuwar hjy maimunatu sosai ya razana shi ta ciki,dan haka yaga ya kamata ya gaya musu wasu abubuwan da basu sani game da abunda yake ji aransa yanzu ba. Shidai ce musu yakeyi duk karsu bi bayan kafarsa suyi makansu karatun ta nitsu suy adalci ma matayensu shidin ma yay nadamar lalata rayuwarsu daya auro musu kafayat a matsayin Abunda yaga yay ma zuciarsa daidai. Misali yake basu na yadda ya zamo abar tausayi da bai sako adalci acikin rayuwar aurensa ba. Yace musu mace mai sonka tsakani da Allah ba abar walakntawa bace. Yay musu misali da irin zamansa da hajy khadijatu, wasu abubuwa na walakanci da tozarcin data kwasa a hannun yan uwansa da shi kansa a ta farko farkon rayuwarta kasancewarta matarsa daya gaggayawa musu ayau sukansu basu taɓa tsammanin hakan ya taɓa faruwa ba. Snn kuma saiga shi da lamarin kafayat, yace musu rayuwar nan sam bata da tabbas komi kayi inbaka sako adalci ciki ba, toh wallh bazaka taɓa ganin cigaba da haske acikinshi ba, snn karda ka taɓa sauya kywawan halayyarka don an maka butulci ko tozarci, ja da baya bayana nufin kay gaba ko fushi har ka rusa ladar hakurinka awajen Allah ba, iya jan baya da zakayi shine saidan in ka muna girma dakake bawa kanka amma bawai dan munin halin wani ya lalata naka mai kyaun din ba,yace musu da anbi ta zuciya da hjy khadija bata tare da shi har Abada, domin kuwa hannun da take bawa abinci shine yake cizan ta,saidai kuwa ta dora adalci sama da son zucyarta tay la'akari da hukuci Allah da kuma amanan da yar mata na y'aya'nsu, gashi lokci yazo mishi da yasaka shima ya gane kuskuren daya tafka akanta alokcin da baiyi mata adalci ba, koyau ya mutu yasan itace masa rufin asirinsa duniya da lahira. Alhaj bello ya gargade yayansa da cewa kada suci amana bare su muzanta wa matayensu kamr yadda shima yay su dubesa a matsayin ishara mafi kusanci suy ma kansu karatun ta nitsu. Duk sun nitsu sunyi sanyi tare da yin shiru jikinsu yay matukar mutuwa musmm ma da sukaga babansun yana zubda musu hawayen sa sosai. Saidai Duk cikinsun nan babu wanda kalaman nasa suka taɓo masa kololowar zuciyarsa face Ahmed dayake cikin tunanin inda nashi rayuwar auren ya dosa dan yasani bai kasance namiji mai yawan adalci wa matarsa Adiaha ba. Basuy sallama da mahaifinsun ba har sai wajajen karfe sha biyu na dare, kowa ya koma sashen iyalansa da zugin nasihar mahaifin nasu aransa wanda sosai ya taɓo musu wani sabuwar laɓɓon imani da nitsuwa acikin zukatunsu da kuma soyayyar mahaifin nasu da yaja baya adacan a zcyarsu suma. Dukansu fatan samun sauki da nasara suke masa aransu badan komi ba saidan sudawo da wani sabuwar rayuwa mai cike da amince da farinciki acikin gidansu ta jimada. Fannin Adiaha kuwa tun data kara waya a kunnen ta cikin zumudi suka fara hira da kakarta, nan ta sake dulmuya cikin wani shauki na son ta cimma qudurinta akan Ahmed na son itama taga tana da muhimmci arayuwrsa kamr yadda taga yasrh take dashi. Saidai a wann karon iya gaskiyarta game da sauyawar Ahmed din take gayawa kakanta hjy hajarat amma kuma kakr nata bata yarda da ita ba dan kuwa tasan Adiaha farar sani bazata taɓa kushe lamarin mijinta Ahmed ko ta kawo aibunsa ba. Jinta tana zakewa akan cewa auren yasrah ne ya sauya mata shi, yasaka kakar nata dada kin amincewa da ita, gani take kamar haryau jikarta jaka ce mai kwakwalr kifi batasan ciwon kanta ba shiyasa bata gane wayon da ake shirin mata ayanzu ba,tunani tay ko hala Ahmed din ya fidda wani sabon salo ne da zai cutar da adiaha dan kawai ta amshe zancen aurensa da yar uwarsa yasra.. Takaici da tausayi ma Adiahan take bata. Anata tunanin Adiaha ta deban makanta ruwan dafa kanta ne data amince da cewa wai wata mace ce ta daban tazo ta sauya mata halayyar mijinta ya dawo mai nitsuwa da kuma sanin yakamata. Hira mai tsayi sukayi da kakarta amma kuma kowa da abunda yake ransa acikinsu wanda tuni ya sha bambam. Adiaha tay zaton kakarta zata amince da zancen auren yasrah da ahmed da yadda komi ya sauya amma kuma kakar gani take kamar wayo kawai aka kara yi ma jikarta dan ta amshi auren ta kuma zame musu jaka jakar uwar gida wanda batasan nata darajar ba. Tun bayan wayar da sukayi Adiaha bata fahimce komi game da wasu zantuka da kuma ra'ayin kakar nata ba musmm ma datace mata karda ta sakankance tace komi ya wuce awajen ahmed shikenan nan. Kakar nata tace mata ai ba asanin maci tuwo sai in har miya ya kare snn ta shawarce akan da ta saka ido sosai akan alakarsu na yanzu taga gudun ruwansa tukuna. Haka suka karkare wayar kakan nata ma bata wani gamsu sam da zancen lamarin sauyawar Ahmed waidan ya auro wata mace ba musmmn ma da akace wai yar uwansa ce. Tunani tay akan dolene ta tashi itama tay wani abu wnn karon, karda cin mutuncin yay ma jikarta yawa, musmm ma da akace an dawo mata da kishiya tausayinta takeji har ranta sabida tafi kowa sanin cewa wann yaron Ahmed bawai son jikarta yakeyi aransa na asali ba. Haka daren ranan ya kasance kowa da abunda ya kwana da shi aransa. Ata wani fannin shikansa Ahmed kwana yay da tunanin maganganun babansa aransa akan adalci daya gazayi wa alakarsa na aure tun farko. Saidai bai wani daga hankli ba dan Gani yake kmr sauyawarsa wajen kawo gyara ma aurensa ba wani abu mai wuya bane tunda matar sa Adiaha ta kasance macece mai saukin kai da saurin yafiya snn yasan zata iya yin komi dansu kawo gyarawa acikin rayuwarsu ayanzu. Babban damuwarsa aynzu yasrah ce data kasance tana da dumbin matsayi na rikon amana akansa shikansa yasan dolene ya jawota jikinsa domin ya kasance mata uwa da uba da aboki. washe gari asabar tun da asubahi Su haj khadijatu sukay ma yasrah nasiha akan irin zaman aurenta da zata fara da kuma irin, duk suka taru suka mata fada mai shiga jiki tare da sassanyar gargadi akan yanayin irin sabuwar rayuwarta da zata shiga mai bukatar nitsuwa da kuma yawan hakuri. Tun anan ta sadakar tafara tunanin yadda zata share ma iyayen nata hawayen su duba da babban burin su ne ta kasance acikin inuwar rikonsu da kaunarsu har iyakar bakin rayuwarta. Sassafe kafin breakfast kaf matayen gidan da jikoki suka shigo aka yi yar gaisuwa, snn aka yi ma alhaj bello ya jiki da ban kwana shida hjya khadijatu suka kama hanya izuwa kano a siirince tare da anty ramouto datayi musu asubanci da kuma brother hamzat dan basa son ma kafayat taji labarin inda aka dosa. Bayan tafiyarsa bada jimawa ba lkcin su adda nafisa suma suka fito cikin shiri akan cewa zasu wuce airport domin komawa nata gidan mijin. Bayan rakiya Adiaha da sauran matayen suka koma bangarensu kowa ya cigaba da abunda ke gabansa ayayin da Adiaha take ta tunanin yadda zata fara dora fasalin shimfida sabuwar rayuwarta da mijinta da kuma kishiyarta yasrah. Tana can bata sani ba Around 10 am haka su Ahmed suka fice agidan tare dasu Adda nafisa izuwa sabuwar gidansa daya gina inda aka kai asalin kayan alatu na auren yasrah aka jera tun na farkon aurensu. Duk dama bayau ne zuwansu na farko amma bakaramin jin dadin atmospher na gidan yasrah takeji aranta ba. Dan Bayan hadadden zubin ginin gidan mai tsafta da kuma sanyin iska daya gama burgeta aranta Komi da aka zuba mata shi na yar gata ce hartana ji dama anan din take zamanta ita kadai. Anan suka xauna bayan Adda ta gama kara nanata mata nitsutsan lectures akan abubuwan daya dace tanayi agidan mijinta, tun daga kan gyara har wajen salon kwnciya, zuwa can wajen karfe biyu suka rakasu Aiport sukayi bankwana aka barta daga ita sai mijinta akan hanyarsu na dawowa gida. Tafiyar kurame sukayi a motar kowa da abunda yake sakawa acikin ransa dan tamkar tafiya suke wanda zai kaisu ga wata sabuwar shafi na rayuwarsu wanda ahalin yanzu basusan ina wann sabuwar shafin zai mikar su,yau ne mafarinsu ta Farinciki ko baqin ciki duk babu wanda ya isa ya canko acikinsu saidan ubangiji Allah wata ala da suka hadu suka barwa ragamar komi na sabuwar rayuwarsa a hnnun sa ynxu. Kira'ar sheik rasheed minshary da ya saka musu acikin motar ne yanabii da zazzakar muryan sa mai tsananin sanyi mai kuma cike da dumbin tajweedi wanda ko kasheta za'ayi adacan batay tsammanin ya iya karatun qur'ani har haka bama,itadai batasan shi da jin kade kaden waka ba amma kuma saiga shi yau tanajin kmr ma shine ya rero karatun datake sauraro kuma yake shigatta har cikin kokon zuciyarta wanda hakan yasaka ta cikin wani irin hali na mutuwar jiki sosai. Dan Jingina kanta tay akan seat bata san ma sun iso gidan ba. Ji kawai tay ya kwaso ta hannunsa ij bridal style Bai direta a ko ina ba sai kan makaken gadonta bayan sun shigo ya haura sama da ita,ita kam sai kallonshi takeyi idanunta na lumshewa dan bacci ma takeji, fita yayi ya dawo da ledan abincin dake motarsa, da mamaki ya tsaya kallon ta ganin har ta fara bacci, karasowa yayi ciki ya ajiye ledan abincin daga kasa ya hau kan gadon ya dagota a hankali ta bude lumsassun idanunta ta kalleshi. sulalewa tayi da muryar bacci tace "bacci zanyi" ta koma zata kwanta yayi saurin rikota yace kici abincin kafin baccin", ta zumburo mishi baki tace "Na koshi ni, bana jin yunwa tanayi tana dan lumshe ido yanata kallonta kamr wani wanda zai hadiyeta,hade rai yayi yace "cmon kin tashi da kikaci mene dinne kika koshi?", bata bude ido ba ta bashi amsa tace ba dzu nasha ice cream ba?". dan tsaki yaja ya dagota ya daurata kan cinyarshi ya janyo ledan ya shiga debo abincin yana bata a baki da kyar ya samu taci kadan tace mishi ta koshi badan ya so ba ya bar bata abincin hakanan, kayan jikinta ya shiga kokarin cire mata, da sauri ta tashi zaune ta wara ido tana kallon abinda yake son yi, kallonta shima din yakeyi yace "Meye,har kin gama baccin? ta gyara zamanta tace "bafa bacci nakeji ba dama", bai kulata ba yaci gaba da cire mata kayan snn yace "wanka zanyi miki yau duk bakiyi wanka. Bata hankara ba tajisa daf da ita amugun firgice ta wuntsula xata sauko ya matse ta,Yana mai cewa shhhhhh...ya zaro mata idanun sa masu kama dana mai jin baccin shima. Kirjinta na tsananta bugu ta wani hade rai jikin ta ahankali ya soma rawa rawa anashi...ta shiga sauke mashi hawaye ita yau sam bata so ta roke shi ya barta sabida kamilallayr kasaita da kuma sanyin miskilanci dake tafe da ita .. fixgewa ta yi taji ta gam gam wani irin sake mata jikinshi yay yana cuccusa kansa agefen wuyar ta yanami shunshuna wajen Wani daddan qamshin ya zuko abazata ya zaburo ta ya wani matso ta kirjin sa...wayyo Allah na ni ka kyale ji baima jin sautin kuka nata ya shiga fincike sauran rigar jikin ta..tayi sauri ta damke kasan rigar dan karamin kokawa suka fara yi da shi yana yi tana karkawa kamar kazan dataji ruwan sanyi. Dayaga ba barin shi zatayi ba hannun ta ya buge da karfi tayi kara tana washwash kafin ta hankara ya fincike rigar cikin ta ya watsar ta yi azama cikin furgicewa ta danna masa cizo a arms dinsa...kay...kyi hakuri..ni kam bana son wankan ...ka barni dan Allah. Karfin kawai ya gwada mata ya zare suturar jikin ta ya barta daga ita sai pant da brazires kusan a birkice yake asanda yayi ido biyu da kintsatsun fair breast din ta cikin white lacy bra Sun sha gyara dan sun nuna cikar su da tsayuwar su afili. A zauce baisan sanda ya kamota ya shiga sauke mata wasu sexy labbansa ajikin ta yana bin wuyar ta da cibiyar ta yana lasa kamar zai kwaso hanjin cikin ta. Wani hummm hummm humm ta saukewa tana tutturasa da iya karfin ta cikin azaban shiga sabon yanayi nunfashin ta har sama sama yake kamar zata shide masa dan tsoro.. Dan Allah dan Allah yaa Ahmed ka barni ban shirya wann abun ba. ...cikin kuka take fada..dago ta yayi still manne da jikin shi,bai sake ta ba..sanda ya gama kare ma fararen cinyoyin ta kallon sannan ya mika hannun shi kai ya shiga shafawa daga sama har kasa yana mata wani zanen zare tsaban shock din da jikin ta keyi tana fincikewa Boyayyen nishinsa sanda ya fito fili...ya matso lips din ta dan ya gaji da jin sautin kuka nata..wasu munafukan kissses masu dagula lissafi ya shiga aika mata sada yaji ta yanke chak kamar bata nunfashi sannan ya saduda.. Wutsil wutsil takeyi ajikin shi acikin yanayin tsoro Bed sheet din da suka cukuiyo ta shiga mikewa tana so karfi da yaji ta tura sa ta rufe jikin ta, ..ya kwace hannun ta dake jajjann bed shet din dago ta yayi kirjin ta zube akan naashi,da hannu daya ya balle hook din bra din mai gaba daya.. Tafara rokonsa tana cewa bata shirya ba..ya Ahmed ka barni haka .ni nagaji... wallhy baxan iya ba... Nide kamaida wajen anty rema dan Allah ai tacemin tana jira na naje na dawo. Shuhssss din dayai setin ramin kunnen ta sanda taji kamar electric shock ya jona mata,shikam duk abunda yake duk ayanzu dannewa yakewa amma idanun shi sunki su dena nuna halin zaucewar da yake ciki,..yace what happen na dauka ai yau anan xamu kwana ko?muryan ta na rawa tace a'a, a'a a'a ni ka sake ni dan Allah.. bayau ba dan Allah karka min dole. Har zai dago ta yaga tayi sauri ta cusa hannun ta ajikinshi tana nema raba tsakanin nonuwar ta da chest dinshi...u dont want me touch u...bayan kinsan hakki na .tace hakki fa?..ni bansan shi ba..yayi murmushi cos ya lura ranta a dagule kuma a tsorace take dashi sosai. Kasar wuyarsa yace zaki sani ai soon. wani irin sake hannun shi yayi agadon bayan ta yana shafawa daga sama zuwa kasan wani bin sai yayi kamar zai raba ta da panties din ta amma sai ya dakata. Jikin ta yayi rawa har ya gaji ajiya zuciya kawai take tana kau da idanun ta anashi sam bata son su hade ido. cikin ramin kunnenta Yace U need to know ure married ko ba haka ba ne yasrah?..tun kan ta amsa ya wani tallafo ta ya mata katangar karfe da inuwar sa, rigar jikinshi yafincike Ya sace button din wandon sa ji tayi kamar zata hadiye ranta ta mutu dan tsoro.. Wani maraitaccen fuska ta sa masa amma baiji kamar tanayi ba. ,..ta dora hannun shi akirjin ta very atractive breast din nata ya soma shafawa yana motsawa abakinsa har sanda muryan kuka nata ya dauke cak ya shiga birkita mata lissafa salon da bata taɓa shiga ciki a duniya ba.. Inalillahi kawai take furtawa tana magiya tana sauke mishi ajiyayun numfashi,.. Tsoron nata ya tsananta data ji yana ta mammtse kaurin lenght dinsa adaidai setin nata daya gama cike mata pants gaba daya ya dagula mata lissafi Tuni jikin ta yayi sanyi,hannun ta jan kirjinsa ya rike ta dam babu ta inda bai juya ta ta, hawayen ta ya gama jika mashi hannu daya ga tayi laushi ta lumshe idanun ta taki budewa sai ya zame jikin sa ya saketa ya wuce bathrom Few minutes yay a Batrum din ya fito ya samu ta kakkame jikin ta a bargon tana aikin kuka. Riga da wando mai kyau ya saka yayi zaman sa yana kqllon ta baice uffan ba Da kyar da fitina kunya ya barta ta mike cikin sauri ta shiga batrum tayi wankan tsarki ta fito. Wani masifa take ji dashi amma yayi kamar baisan metake ciki ba shidai Yana taso ta kalle shi amma ta hade ranta sosai tana kukuni..dole ne mutum sai yayi abun da baiya so..ni wallhy banaso,ya share ta yace inkin shirya muje gidan antyn naki tana neman ki.. towel ne ajikinta ta dada kamawa tana turo baki tana murdawa da kyau har sanda ya fice kafin ta shirya kanta aguguje ta fito suka wuce gida. [7/31, 8:56 AM] SURAYYAHMS: Koda suka iso gidan cikin dare suka samo Adiaha har ta kammala musu komi saidai dake lkcin ko ina yay shiru direct yasrah ta zame tabarshi anan ta nufi room dinta ta kwanta akan gadonta ita kadai tare da rufe kofar kirif tanata tunanin yanayin rayuwa bata wani jima ba bacci mai nauyi ya kwasheta ahakan... Kusan ma Adan dolenshi kawai yau din ya hakura ya bawa matarsa Adiaha kulawa sosai inda suka dulmuya cikin raya wann daren duk dama rabin hanklinsa baya jikinshi ayayin da ita kuma take ta zumudin neman wani kyakkwar hanyar da zata fara gaya masa zancen shigar sabuwar cikin nan nata dake tattare da ita. Lokci guda Rayuwar su ta zaman auren ta sauya gabaki daya ta zamo wata iriyar sabuwar kal wanda shikansa Ahmed da kyar yake iya fahimta. Zuciyarsa acikke take da wani irinyar jarabben zumudi da marmari da kuma zakuwar son yaga shida yasrah ma sun zamo abu daya amma sam sam ya lura kamr haryau tana jajjan baya dashi sosai hanklinsa ya mugun tashi ya rasa ta inda zai bullo mata ta amshe shi haryanzu. Daga dayan gefen kuwa gani yake kamr matarsa Adiahan ma bakaramin shigewa lamuransa take ba dn ya lura kmr so take itama ta samo wani babban gurbi aransa ta hanyar sakalta masa yasrah shikuma aransa so yake da ta kyalesu. A duk sanda yasrah ta juya mai baya Adiahar ce zata zo jiki na rawa tayi masa abubuwan daya kamata duk dama bajin dadin hakan aransa yake ba. Taki ma ta gaya masa zancen cikin dan A tunaninta saita janye hanklinsa izuwa kanta har sai tasaka shi yaga bambamcin ta da yasrah wajen iya rike miji snn ta gwada hanklinsa ta gani Karankaf satin Haka ta sakalta yasrah da busy bodynta, izuwa ynzu duk kowa ya dauka halin kirki ne irin nata da tausayin halin rashi da yasrah takeciki yasaka Adiaha ta dauke mata komi batare da sanin wai neman waje takey makanta itama a zucyar mijinta ba wai koda ma zai gane cewa ita tadabnce mishi acikn sauran mata. agidan sam bata barin yasrah tay komi gata da dan karamin ciki amma haka zatay ta musu share share da kimtse kimtse ta musu girki kala kala suci atare suna hira cikin raha da annashuwa kamr basu ba, snn bata fasa sauran xtra aikin datake masa kamr su loundry wanke mota da rakiya har waje ba. Shikansa Ahmed har mmki dabiar Adiaha yake basa ba duba da ayanzu alaqar kishiyoyi ne ke tsakaninta da yasrah amma saiyaga kmr ma tama fishi zakewa wajen sakalta ta sosai itadai komi itace mai musu agidan. Wani bin haka zasu ta kumsha mata baqin kishi musmm gani datake yadda Ahmed din yake mugun nuna maitar son ya kasance tare da yasrah akan shimfidarsa na aure amma ahakan take dauke kai tay ta dannewa aranta tana dan basarwa tanayi kmr batasan meyake nufi ba. Yawan Gudunshi da basar da hakkinsa da yasrah takey har acikin zuciyarta shine mata kadai kwanciyar hankli wanda dukansu basu lura ba shiyasa aduk sanda ya bi yasrah daki zakaga itama ta biyoshi cikin sauri tanamai saka wani fuska da sigar makirci na daban na nuna masa cewa bai dace ya tursasa ma yasrah kansa forcefly ba kodan sabida jimami rasuwar hjya duk dake yasran ma baso take yi ba ahaka karshenta haka zai fice bai samu daman ganawa da ita ba. Yau suka kusan cinye sati biyu ahakan ayayin da cikin datake dauke dashi yake kkrin shiga kwanaki 32 saidai wani dan banzan laulayi ne ya fara kawo mata cikas ta hanyar sako mata yawan kasala da baccin safe.. Sosai Adiaha ta fara daga hanklinta da tunanin laulayin nata bazai kyaleta tana yin wasu abubuwan yadda take so ba saidai abunka da wanda ta saba wahalar dakanta haka take quqqusawa tayi. Wani abun mamki the more tana cusa kai d more tana fahintar cewa hanklin Ahmed ayanzu gabaki daya naga kan yasrah ne ba ita ba. . Tasan shi da saka ido da lura sosai amma har yau da laulayinta yadan fara wataya ta is like baima shaida canjin datake fama dashi ba.. Ata dayan fannin kuwa sosai yasrah take ganin kkrin ADIAHA ita dai tausayinta takeji har cikin ranta musmmn ma taga irin maƙudar bauta wa Ahmed datakeyi agidan tana treating din sa da matukar nuna zakewa irinta soyayya da muhimmanci da rawan jiki inya dawo haka zata kasa nitsuwa tay wann tay masaa wann kamr taga Allahn ta. Shirun datay ta ja baya tana zaune bawai na rashin son ta tashi tsaye akan lamarin aurenta ba saidan gani take kamr gabaki daya harta mutu ta komawa ubangijinta bazata taɓa zubda kimarta waidan bautawa namiji kamr yadda taga Adiaha takewa Ahmed ba. Tana mugun daraja halayyar kirki da nagarta da kuma saukin kai irinta Adiaha amma salonta ne na riƙe miji sam batajin zata iya daukawa. Iya kwanakin nan da Adiaha take daukar mata ragamar komi na lamarin auren anan itama tafara kkri wajen nemon taimako da wasu shawara ingantattu daga wajen wanda tasan zasu iya tallafawa. Yanzu da zamani ya kawomu neman ilimi yay sauki ta hanyar kafafen sada zumunta. Tunani tay mai zurfi dan ko ba dade ko ba jima Allah zai tambayeta akan lamarin hakkin mijinta agareta dan haka dolene kawai ta shirya tarbansa ko tanaso bata so watarana. Snn Babu tantama Idan har mace ta zamo ta biyu agidan miji dolene ta zo da shirin sanin cewa TARBIYAN MATARSA NA FARKO dolene ya kasance ajikinshi sabida da ita ne ya fara dandana zaman aure a farkon rayuwarsa, dan haka dolene wasu abubuwan bisa tsarinta aka ginashi wanda canza shi izuwa wani tsarin dolene sai ansamu cikakken kulawa da kuma nitsuwa. Shiyasa ake cewa uwargida itace ran gida badon komi ba saidan itace jigo datake fara dora tubalin halyyar mijinta, uwar gida itace ginshiki da zata nutsar da shi hanyar daidai ko akasin haka..misali idan kikazo kikaga yadda ta tsara masa lokutan cin abinci, wanka, da sauran su kai hatta yadda yake tafiyar da lamuran yan uwansa da abokansa da kyautawar dake gudana tsakaninsa da mutanen waje da mkwabata wani bin dolene kibi irin nata salon sabida abune wanda aka ginashi kai tun farko. Wani hikima da mata dayawa suke mancewa a rayuwa shine namiji yafi ta mace lagbwonci sabida shi mutum ne marar karfin iya daukar Abu mai rauni. Ba kamar mace ba da zata iya karfin juriya tare da shanye baqinciki ba. Namiji kan iya sauyawa adn kankanin lokaci ya zamo maki kamr bashi ba, sabida su din maza yanson suga sunacikin sauyi ne a rayuwarsu shiyasa abu mai wuyane ke mace kice kaikadaine zaka riƙeshi kara zuɓe batare da wni dabara ko nitsuwa ba. Duk da kasancewar yasrah yarinya amma sosai ta zauna within these days tana tufka da warwara akan yanayin tarbiyan da Adiaha ta bawa mijinsu Ahmed na sakalci da rashin sanin darajar auren sa. Tun bayau ba ta gane haɗarin dayake cikin nunawa miji irin Ahmed tsantsar soyayya da sadaukrwa abayanne. A iya experience na zamansa da Adiaha Ta kuma fahimce cewa shi namiji zumane da wuta kawai ake iya shansa. Deciding tay data nemo makanta nata sabuwar salon domin kuwa zamowa kishiyar Adiaha ba shine zai saka itama ta maida masa kanta kamr adiahan ba. Hakan yasaka ta riƙe hannunta tana jajjaan baya sosai dashi komin bori komin fushi haka takekin sakewa da shi haryau har kwanan gobe. Kwana biyun Bayan yan shawarwarin datake samu awajen adda nafisa har Online classes da akeyi na matan aure ta sakata tashiga tana biyan kudin register inda ake musu lectures sosai gameda abunda ya shafi zaman aure da kuma rayuwar mata gabaki daya. (Surayyahms chat 08060712446) She become so addicted musmmn ma data shiga 2 weeks exlusive online classes na *Diary of Idle woman*"Na Wata shaharriyar marubuciya *Surayyahms* Inda take tsintar abubuwan daya dace masu matukar amfani wanda ta rikesu aranta domin kyautata mindset dinta a matsayinta na ƴa mace mai sanin ciwon kanta da darajar kanta. Dubu daya kacal ta cire ta yi register ta shiga amma bakaramin karuwa datay da ilimin dayake cikin lectures din ba Yauma tana kwance wajejen karfe 8 da rabi bayan tayi sallan isha'i kayan baccine ajikinta doguwar wando da yar riga, kan gadon nata duk ta baje takaddu da mac book dinta daga gefe da milkshake bowl dinga ta janyo tana zuƙar madaran dake ciki tanamai cigaba da karanta abubuwanda fasihihiyar marubuciya SURAYYAHMS DIN take cewa. Yau din ma kusan Wani muhimmyar lectures ne Akeyi mai nunawa mata cewa botsarewar namiji agidan aurensa mafi yawan lefin na matarsa ce. _Surayyahms tace:_ An ce, hanyar da mace za ta bi ta mallaki zuciyar namiji biyu ne: cikinsa da shimfidarsa. Ni na qara da daya, sun zama uku: kunnensa. ‘Yar uwata namiji wawa ne. Namiji soko ne. Namiji gaula ne. Amma fa a gaban matar da ta san kanta, ta yarda da kanta, kuma ta laqanci mijinta. Lura da kyau, ba cewa aka yi mace mai kyau, asali ko ilimi ba, a’a, macen da ta san ita mace ce, ta kuma yarda da hakan, sannan kuma ta karanci dabi’ar abokin zamanta. Irin wannan mata, ita ce ke zama ji da gani da kuma tunanin mijinta. _Surayyahms tace_ Na san cewa kin san duk yadda za ki inganta biyan buqatar cikin mijinki da shimfidarsa, don haka ba sai na ce komai a kai ba, musamman saboda ma na san cewa, dubban masanan da suka fi ni cikin mata da maza sun gabatar da bayanai a kai da dama. Inda kawai zan dan qara, shi ma ba don ba a yi ba, sai don ba a cika yi din ba, shi ne bangaren gamsar da kunnuwan mijinki da hira. Sama da kashi 50 na rayuwar namiji tana ga harkokinsa ne na waje, yayin da sama da kashi 50 na rayuwar mace tana ga harkokinta ne na cikin gida, ko da kuwa ma’aikaciya ce. A nan, ‘Yar uwata, kina buqatar dan zaburowa da cicciba matsayinki. Saboda ki san yadda mijinki yake rayuwa a harkokinsa na waje. Ba fa ina nufin ki yi binciken sirrorinsa ko neme-nemen matansa ba, No! Wato nufina ki san sana’arsa ko kasuwancinsa, ko aikinsa da wasu harkokinsa da ba zai damu ki sani ba. Ki yi qoqari ki san ababe da dama game wadannan. Idan kika sani, sai ki zama abokiyar hirarsa a kai. Ki sa shi jin cewa, kin yi wa harkarsa sanin da dolensa ya buqaci shawararki ko ya yi hira da ke a kai. Da zarar kin samu wannan matsayi, to, kin gama mallake mijinki, amma fa da sharadin kina inganta ciki da shimfidar can, yes! Snn tace Yar uwata, soyayyar nan da kike gani wacce ke ba kya gajiya da ita a zubin halittar dabi’arki, wallahi gundurar namiji take yi. Maza da yawa sun sha yi wa matansu tsaki, ko gwasale, wasu ma har banka wa matan ashar yayin da suka kira su da tsakar rana don su nuna ko su furta mu su kalaman qauna. Saboda a lokacin, ba abin da ke gaban mazan ke nan ba. Haka abin yake a wani zubin idan miji ya dawo gida. Wai ba ki lura cewa in mijinki ya ga abokansa ya fi sakin jiki da su a hira a kanki ba? Ai ba wai don yana fifita su a kanki ba ne, a’a sam, sai domin kawai hirar da abokan za su yi masa ke ba za ki yi kwatankwacinta ba. To don me ke ma ba za ki koyi hirar ba ‘yar uwata? Wasu mata sukan ji cewa, ba su da wata hira da za su yi da mazajensu wacce ta wuce qorafin abin da babu a gida da qorafin rashin lafiyar wani ahalin gida da hirar iyayenta da ‘yan uwanta da qawayenta. Ba ruwanta da halin da mijinta yake ciki bare ta yi hira da shi a kai. Irin wannan hali ke sa maza fita waje hira da wasu abokai, wasu ma har su dade a can, daga nan har su hadu da wasu matan da za su qwace miki miji kina ji kina gani. Irin wannan hali ke sa maza fita harkar mata a cikin gida, ko tasa talbijin da kallo ko waya da chatting. _Surayyahms tace_ ‘Yar uwata, rashin koyon ilimin rayuwar harkokin mijinki na waje, da rashin nuna kwadaituwa a kai, gazawa ce babba daga bangarenki. Don Allah ki gyara!. Yasrah tay shiru sosai ta zuba idanuwanta akan screen dinta tanata karantawa daki daki tare da kallon maganganun nasu dataji suna ratsata sosai...kusan yau din ma gabaki daya nazarin maganganun nan tay kamun ta gaji tay bacci. Bayan kwana biyu laulayin Adiaha ya fara tsanantawa sosai ta dawo bata iya wasu abubuwan kawai taƙura kanta takeyi da azaba wajen ganin salonta na iya bautawa soyayya da kuma zakewa wajen daɓbaka lamarin mijinta da baisan tanayi ba ya bata wani sabuwar matsayi. Saidai wnn karon wayar da kakarta take dan mata yanadan taimaka mata dake yanzu ta dawo nigeria sukanyi waya kusan kullum kafin Ahmed ya dawo ahankli har kakan nata ta fahimce abunda take ciki. Koda laulayin yafara mata yawa sosai kuma taga mijinsu Ahmed babu ruwansa hanklinsa ma ayanzu naga kan samun yasrah ne sai taji aranta kamr tafara gajiya da kkri saidai kuma naciya da dumbin yarda datay makanta na cewa wann salon nata ne kadai zai iya bata sabuwar daraja da matsayi wanda yasaka bata iya nazari mai zurfi akai kwata kwata. Kullum kakarta takan so ta ja hanklinta amma ina bata fahintar metake cewa. Acikin satin nan Koda yasrah ta kammala shanye dukkn wasu zakwalan kalamai da hikiman dake cikin dumbin lectures din marubuciya surayyahms ahakli Adiaha ta soma ganin sauyi mai rikitarwa atattare da ita. Sai taga kmr dukkn wasu abubuwan nuna so da kyaytawa datake ma Ahmed din sam baya bawa yasrahn sha'awa. Taga komi zatay da nata salon na daban mai mugun daukar hankli take fitarwa. Wani irin tsantsar kasaita da kuma kamuwar kai da wani irin sanyayyar halayyar shawagaba da Yasran take fitowa dasu sarari bakaramin gigita Ahmed din nasu yakeyi ba. Dake yanzu tana dan fama da laulayi har mijin nasu ya gano sai tuni yasrahn tafara saka mata hannu a wasu abubuwan aikin gida datake daukawa akanta duk dama haryau aranta sam batason barin mata tanayinsu harsai taga abun yafi karfinta ko inshi Ahmed din ya bata rai ya hana. Adiaha ta kasa samun nitsuwa ta kuma daburce musammn dataga yasrahn ma ta fara fidda nata salon acikin hkiima da kuma wayewa kwarai dagske. Sosai salon yasrah ya fara caza mata kai duba da yadda mijin nasu yake over reacting in total opposite da yadda tasanshi all her life. She had no idea na cewa Halin yaran nan is very important sai dai ba koyaushe taga yasrahn takeyi ba gudun raini kada ace baiwar Allah nan bata da wayo. wani lokacin haka zataga yasrah tazama masa very firece and classy, wani lokacin very smart bata nuna wautarta a fili Snn brave bata yawan nuna tana tsoronsa, koda wani abun tashin hankali da riikici ya faru sai taga yasrahn ta jure tayi haquri ta furta kalman tawakkali. sai wani salo datagani daya dameta shine inda kwana biyun yasrah take taking charge when it comes to decision making even wajen al’amarin neman iliminta bata yin masa wasa. sai an dade sai taga tana masa yar shagwabar nan yace watau duk haduwar yarinyar nanntana da rauni da take buqatar kulawa ta. Haka tana kallonsu yasrah zatayo masa laifi kiri kiri snn ta tuma ta fashe masa da kuka sai yayi lallashinta jikinshi na rawa yana kwantar da wuya, badon komi ba saidan sabida taki mayar da kanta kamar wata sokuwa ko kamr namiji da ke jira azo suyi dambe ko yana fada tana fada tana daga murya kamar qato dan uwan sa. Ko gabansu anty adizat haka in anfito a tsakar gidan ana gaisawa sosai adiaha tasoma lura da yadda yasrah take murza kambunta akan mijinsu Ahmed. Bazata zataga tayi yar tsallenta na dagangan cikin salon kama aji da shagwaba ta manne masa, kota maqaleshi tace sai ya mata wani romantic silly abu kafin nan ya wuce office, haka nan kunya zata kama shi ya kasa sauketa kasa, ko ya kasa magana, snn sai tay abun shagwabr sai ta wuce abunta ta barsa da jin nauyi da kunyarsu. Duk wani aikin rainin wayo dayasaba saka Adiaha tanayi masa kamr baiwarsa itakam batay masa ta cikin sauki batare da ta ladabtar dashi ba. Kai hatta dauko remote ko su tsallake waje haka duk nunawa da qyar take iyawa a gaban sa, takan nuna ne bata iya daukan abubuwa masu nauyi ba. Tunda Yasrah ta fara fidda wayann kasaitatun salon shikenan kuma zuciyar Adiaha ya fara shiga wani muguwar mayuwacun hali na tsananin tsoro da fargaba. Dan kuwa kamr kiftawa da bismillah ta rasa gane inane take shin a duniya take ko a lahira, shin ko mafarki take ko a gaske, domin gani takeyi kamar batama san waye Ahmd ba kwata kwata. She still cant belive dat dukkan wani salonta na so da biyayya da kokarinta na nuna masa tsantar maitanso marar ganin aibu da kuma dumbin sadaukarwarta agareshi amma wai a tashi daya akan wata ƴa mace Ahmed dinta ya zamo tamkar sabuwar mutumin da bata taɓa saninshi a duniyarta ba. Tana fama cikin laulayi amma Agaban idanunta take kallon yadda salo da kuma Dabiaun yasrhn ya sauya mata Ahmed ya dawo wani mutumin da batasanshi ba kwata kwata. Dukkan wani Abunda tay tsammanin bai iya ba, kuma bazai taɓayi ma wata mace ba, ko baima san dashi ba, da wanda ya san dashi din ma cikin kwanakin nan saida taganshi ido da ido yanaywa yasrah harma da qari. Wann tarin rikitaccen anxietyn tare da dumbin mamakin Ahmed da kuma rugujewa tare da rushewar tunani dataci karo dasu a kwalwarta yasaka taji atake komi ya cirke mata, kullum acikin question kwakrlta takeyi tanamai tambayar kanta *what really went wrong da nata irin salon?* Dan kuwa ta so Ahmed matukar so. Ta kuma nuna masa soyayyarta matukar nunawa. Ta sadaukar masa da kanta harda kimarta na ƴa mace. Ta dorasa sama da Iyayenta,da Ahalinta, da kabilarta da kuma Addininta snn ta biyoshi har inda yake. So What can be more greater than this? Wasnt this enough for her to get him kamr yadda yasra ta sameshi cikin sauki kuma acikin kankanin lokaci ta gigitashi yadawo baya iya gane komi sai salonta. Meyasa ita nata salon bai janyo matashi har haka ba? Meyasa sai wanda take ja masa aji take bi dashi da wuya yake nuna zaucewarsa akanta..meyasa yasrah ce take da dumbin ƙima da daraja a idanunsa ba ita ba? Meyasa yasra ce matar sa ta tarairaya ita kuma marainiyar wayon sa uwar jakunansa maicin ko wani irin kashin sa? Wayannn dumbin tambayoyi da kuma damuwar ta zubawa ranta haryafara taɓa mata zuciyarta kullum saitay tunani akai tanamai kara tuhumar kanta dasu. Bayan sati uku lokcin cikin ana daf da za'a karkare case din Alhaj bello jikinta ya tsananta ganan kafayat ma tanata kkrnta agafe wajen ganin ta buga wasarta akansu saidai ayanzu hanklin Adiahar ya kaso kashi uku ne sabida damuwar da salon yasrah ya cusa mata. Batama iya kulawa dakanta sosai tsabar yadda ta maida hnklinta akan yasra tanamai lura dasu, dan kuwa yanzu ne kishin mijinta yafara asalin gigita yanamai taɓa mata zuciya da kwakwalr musm ma wajen ganin sauyawar da Ahmed din yay akan yasrhn ya fara wuce karfin nazarinta da tunaninta. Tun tana amfani da boyayyr salon makirci na son rabasu wajen samun shakuwa ko wata alakar aure har abun ya fara nunawa a dabiarta na karara. Yasrah kuma dagangan take biye mata sabida tagama lura sa cewa is not alwys easy mace kmr Adiaha datake mutuwar son mijinta ta bawa mijin nata goyon baya dari bisa dari batare da na ciki na ciki ba. Kwana biyun nan ta gama lura da cewa da take yawan bawa Ahemd tough time wajen karban hakkinsa shine kadai iya samun nitsuwa da kwanciyar hanklin adiaha sai taji tana mugun bata tausayi. Ita kanta yasrah ta rasa shin menene zatay masa domin ta samarwa Adiahn yancinta dan kuwa tagama lura da Ahmed a mugun zaƙe yake yana jirane ya sameta ya mance da Adiaha. Domin kuwa jarabbiyar bibiyarta da rawan kafa da fushin dayake mata har tsoro yasoma mata ita kanta tunani take inhar ta bashi kanta sula fara shifida rayuwar aure anya kuwa zai taɓa iya yin Adlci tsakaninta da matarsa Adiaha kuwa?. Ita kanta tafara gajiya da hakkinsa datake dauka na hanashi kusanci da ita amma lamarinsa da Adiaha yana mugun saka mata fargaba snn yana damunta sosai aranta. Tana matukar tausayawa ma rayuwar Adiaha, gani take bata cancanci ko wani irin nauin cin fuska daga garesu duka ba wanda hakan yasaka ta kara rike masa hannu tanamai ja baya baya dashi dan adiahan tana samun nitsuwa. Tun baiya fahimta haryazo ya soma ganewa amma kuma dake shi namji ne sai abun mai making masa senses ba. He belive that dukan wani abu dake tsakaninsa da matarsa Adiaha is purely out of choice. Babu ta inda ya taɓa mata dole so babu ruwansa da cewa dolene zai datse nashi farinciki akan nata. Ita kuma yasrah gani take kamr Koda Adiaha bata cancanci wani nau'in sadaukarwar daga garesa ba, duba da dumbin wahala da sadaukarwar data masa masu matukar yawa da muhimmanci tabbas ta cancanci yayi mata ADALCI. domin kuwa mutum baiya wuce zanen qaddararsa ta so, da mutuwa, da kuma jarabawar rayuwa. Hakan yasaka kwana biyu suke yawan samun sabanin fahimta atsakaninsu. Duk sanda yazo mata da maganan hkkinsa ta aure akanta tay ta kuka kenan tana rokonsa danta hanashi tabata tare da kawo masa maganann yin adalci tsakaninta da Adiaha har yagaji ya dau fushi wanda shine ya saka Adiaha taji sakat da kishin dayake cixon ranta na sabuwar soyayyar su datake harsashuwa. Saidai ko jimawa a hakan ba ayi ba lakanin kafayat ya kuma dawowa mata bazata jiya tay mafarkin an tumbeke wani abu akan mararta washe gari ta farka taganta tay ɓarin cikin dake jikinta. Adiaha Tay baqinciki sosai da cikin nan nata ya kara zubewa cikin kan kanin lokci amma dake wann karon yasrah tana nan tana saka masa ido a cikinsu sai yasaka Ahmed yay reacting diferntly with the situationn ya ba da Adiaha kulawar datay desrving a matsayinta na matarsa ta hanyar kaita asibiti da tsayawa akanta na ranar har ta samu lafiya. Bayan kwana uku da barin datay nan Kakarta ta kira waya tanamai suggesting cewa Ahmed ya bar ADIAHA tazo ta yola domin ta shiryata itama, tun a lokcin zubar cikin suketa juya wann maganan tsakaninsu amma sam sam hanklin Adiaha bai wani kwanta akai ba badan komii ba saidan dumbin tsoro da fargaba data cusawa ranta najin cewa daga zarar ta ɓar mijinta tare da yasrh agidan sukadai da yuwar wani abu na alakar shaquwar aure zai iya gudana a tsakaninsu halama kafin ta dawo Ahmed ya mance da ita. Wann tunani yasaka taki sam ta bada muhimmnci akan batun kakarka na dawowa yola hutu domn a kimtsata itama. Duk wani bayani da hikimar dake ciki tsohuwar ta fayyace mata amma ina gani take kamar tana kyale mijinta da yasrah sukadai agidan to babu shakka ta rasashi kenan na har abada. She suddenly bcome insecure and over protective akansa musmmn ma dataga yafara bata cold cold attitudes na cewa tana bukatar gyarar headqtr na niima da kuma matsi yanzu kam datagama buduwa taciki. Babu dama tajisu shiru agidan musmmn ma da dare sai ta daddafa ta fito waje neman yasrah acikin wani salon makirci danta tabbatar Batare da Ahmed take kwana ba ita yasra kuwa tausayi ma take kan bata. Kakan tay tay daita har tazo tagaji hartay shiru daga bisani Harsaida Ahmed din ya tsoma baki tareda bata umarni snn tay zuciya ta amsa masa da cewa ta amince zata je yolan tay kwana biyu. Da kyar ta shirya tafiyar dk hanklinta baya jikinta akansu, har tasoma kular dashi da ire iren silly tambayoyn datake jefa mai akan ita tafi yolan hutu to wazaina kula mata dashi duba da iyawa ysrah tayi ba, yasrah kuwa data gama gano damuwarta kawai tanason ta zaune ne shikuma bayason haka sai tat kkri wajen raba musu musu kawai sai tacemai su kaita har yolan atare. Dake yasrah ta sako bakin kuwa haka Ahmed dan dolensa badon yana so ba ya shirya akan suje garin yola din, nan suka shirya suka kuma haɗata da goma na arziki suka wuce yolan da sassafe su uku a jirgi. Ita kanta kakar nata batay tsammanin hakan ba amma datagan su duka sun rakota gidan Sosai tay farinciki snn ta jinjiina ma irin hankl da kuma nitsuwar yasrah. Wunin ranan gabaku daya a yolan sukayi. It was fun and relaxing duk dama iya zamansu anan din karantarsu kawai kakar Adiahan takeyi a boye dan tuni ta soma gano dukkan wani halin damuwa da rashin nitsuwa da jikatta take ciki akan boyayyar alakarsun dayake damata taciki. Dashi da yasran Basu tashi barin yola ba sai can da yamma, nan Ahmed ya cewa Adiaha she can take as much break as she needs from him wanda zai isheta ta kimtsa kanta ciki da waje kafin ta dawo garesa but unfortunatly batare da niyya ba sai maganan nasa yay mata mugun ciwo da radadi acikin zuciyarta bana wasa ba. tun bayan tafiyarsun ta rasa gane ma kanta kawai saita shiga ciki ta kulle kanta a dakin kakarta ta kara fashewa da wani irin kuka mai radadi danji take kamr ma kwace mata shi akayi mai gabaki daya. Kakar nata tay tay ta fito suyi magana amma ina kuka take tanamai cewa ita sam bataso zuwa yolan ba gani take kmr koratta kawai Ahmed yay dan ya samu daman da zai shaku da kishiyara yasrah kuma hakan bakaramin bazarana bane agareta dan itace kadai tasan sauyawar da tagani atattare dashi wanda dacan koda dukk duniya zasu taru su fayyace mata Ahmed zai sauya akan wata ƴa mace irin haka bazata taba amincewa ba koda mutuwa zatayi. Bayan tafiyarsu Gabaki daya ta dagawa kakar nata hankli da koke koke. Duk nasiha da tausar da tsohuwar take mata akan data kwantar da hanklinta subi abin ahankli Adiaha tace sam sam bata iyaji ma sabida taba matsanancin son mijinta and she just cant calm down barinshi tay a Abuja da yasrah su biyu. Haka kawa ta birkice ta kwayance tacewa kakarta itakam ma tafasa zaman gyaran aai dama ba dole bane itakam she must just have to go back to abuja and be with her husband dan bazata iya sadaukar da komi nata mashi snn rana daya yazo ya zuwa mata baya akan wata mace ba. [7/31, 9:39 AM] SURAYYAHMS: Borin kishi da Adiaha ta dingayiwa kakarta a yola sosai bayan wucewarsu Ahmed da yasrah abuja ya razanata sosai awani fannin kuma abar takaici wani fannin kuma tabbas abar tausayice sosai.. Snn Naka nakane dan haka lamarin Adiahan ya mummunan taɓa zuciyar tsohuwar dake kuma shi inyamurin mutum asli yawanci yanada mugun son kansa sosai, wanda tun bata ganin alfanun rikicin da jikarta takeyi har son kai ya fara rufe mata ido saita fara jin kawai gara tay wani abu akai itama domin ta taimaka ma jikatta ai hannunka bazai rube ka yanka ka yar ba. A daren ranan haka duka suka zauna cikin wann yanayi basu samu wani kwararen bacci ba dan da saida ta sha baqar wuya kafin ta iya danne baqar kishin yasrah dake cin zucyar Adiaha, da kyar tay convincin inta tace mata akan ta nitsu zasuje wani kauye wajen wani malami dazai basu wani lakani na temakon samun karin dandanon ni'ima da soyayyar miji kafin ta kyaleta ta koma abujan kamr yadda take sodin agobe. Sassafe washe gari haka Adiaha taki sam ta saki jiki da yunwa acikinta suka shiga mota sukaje neman mai maganin gyraran aure sedai dake wajen yay nisa dan dole ta kara jinkirta tafiyarta Abuja zuwa gobe. Abuja: Washe gari da asubahin fari bayan dawowar su yasrah sai gashi ya shigo nan lkcin yasrah tana kan baccinta Karasawa yayi bakin gadon yasa hannu zai yaye bargon sai kuma yaga small figure dinta na bacci very peacefully a dan takure,hadadden gyaran da aka kara yi mata ya rufe rabin fuskanta, ya mata kyau bana wasa ba, dan tabe bakinshi yyi ya bugi gefen gadon da nufin tada ta amma ko motsi bata yi ba. cire bargon yyi lkci daya ta mike xaune da sauri ta shiga komawa da baya kamar taga dodo dan tsaki yyi aransa yace Kin ma sha maganin ki jiya kuwa?.. Kai ta gyada ba tare da ta kallesa ba,tasan zaiji haushin rufe masa kofar datayi jiya da wuri,ita duk kunyane toh ya isheta yadda jiyan yayta nuna maitarsa akanta musmn ba da bbu kowa gidan ynxu saisu biyu. shikuma baya gajiya da sintirin zuwa inda take a kullum, jiya yana sane data kammala al'adarta harta fara sallah aransa yana lissafi yace "Gud, saiki tashi ki koma kitchen ki sama ma kanki break fast don kinji abunda nace u have to eat ealier an always. Jin bata ce komai ba ya duka kusa da ita har tana iya jiyo numfashin sa da kamshin turarensa da ya cika ta, cikin kaushin murya yace "Hope am clear ko?" Kai ta gyada masa tana kkrin mayar da kasalanta cikin gigu kawai ya juya ya fice daga dakin yabarta. Bata sauƙo wajen ba kuwa harsai can ta shirya akan yau zata wuce schl snn itama tayi wanka shap shap ta shirya fito sukayi sallama. Haka yau ta dingajin kewar anty reeman ta zaman kadaice yasaka ta rinka jin babu dadi ajikin ta gashi tun safe shima bai leko ba, ganin kamar ma bata ta isa leƙa koin ba yadada satajin harta gaji. Duk sauran mutanen gidan sunacan bangaren su acikin su kuma tasan babu mai ƙara lekowa tanan . Ta rasa me xaty taji Dadi ga Ahmed din nan banda damunta da zancen alakarsu ta Auren nn babu abunda ya iyayi duk ta lura da yanata kallonsa asace aranta yace yau duk karyan zai ƙare tunda adiaha ta tafi zaifi masa saukin turata dakinsa ta can taje su karata tacan dan baiga amfanin suna zaune a gida daya a matsayin su na ma'aurata amma yana sinritiri agidan saba. Bayan ta dawo daga schl da rana tay zamanta Yauma har yamma da bata gansa ba tofe jikinta da dakin da aduoin taja duvet ta kwanta, bata fi minti goma a kwance ba bacci ya dauketa. karfe biyar daidai ta tashi da adduar tashi abacci daga bakinta, tana zaune kan gadon har biyar da rabi yay,sai da taji an idar da sallah ta mike snn ta shige toilet,wanke toilet din ta farayi tukunna tayi wankar fara sallah mayukanta ta shafa ta gyara kanta ta tufke jelar sumanta da ribbon sannan ta isa closet din kayanta tsayawa tunani tayi na kayan da zata saka wani royal blue gown din atampa mai kyau sabo ta ciro ta saka ta fesa turarrukan humra dana jiki da aka yo mata tun na aure sannan ta dau vacuum cleaner ta tsaftace dakin tsaf, ta gyara gadonta ta kunna electric burner ta saka tsinken turaren wutan lokaci daya dakin ya dau ƙanshi, sakkowa tayi kasa ta shiga kitchen Sharp sharp ta hada musu lafiyayyen breakfst na sardine indomie with egg sannan tayi liver pepper sauce tun kafin ya fito duk tagama abubuwan zatayi ta jera komai kan dinning, gyara gidan tayi, takwas dai dai ta gama ta saka turaren wuta gidan ya bade da kamshi me ddi,tea ta hada jin cikinta ya fara ciwo da ta sha tsimin da adda nafi ta bata,tana gama shan shi ta haura sama ta dauki sauran magungunan ta sha snn tayi kwanciyar ta don yau wani baƙar haddarine sosai yake tasowa agarin yau.. Daga nan Barci mai nauyi ne ya debe ta tayi har taji ba dadi sai arnd later ta tashi just 10 mints kafin nan ya shigo gidan. Agurguje ta tashi tayi brush,wani Wankan ta karayi tayi gami da dauro alwala domin gabatar da sallahr dake neman gaucewa akanta Tasha mamakin yadda tayi baccin kusan awowi Kuma ace tun fitar sa jiya a dakin bai ƙara lekowa ba. Bayan ta idar da sallahr mikewa tayi Daure da towel ta zauna gaban mirror,nitsatsen kallo tayi ma kanta She can't believe what her life is turning into komai faruwa yake bazata gashi Duk wani mafarkin ta da burin ta akan rayuwa bai zo mata yadda tayi tunani ba tukuna. Shafa mai take kamar mara laka tana tuno da iyayen ta musamman ma hjyar ta tasan tana balain jin kewarta aranta. Can around bayan sallahn ishai aka fara yayyafi da iska mai dan ƙarfi tsoron zama acikin kadaici yasakata ta fito Zuwa tayi ta sameshi a falonsun har ya gama harhada abinci akan tray tamkar wanda yake jiran dama ta fito. tana karasowa yace mata yawwa dauki abinci ki kai mana dakina tun kafin ruwan nan ya sauƙo kinji yar kan wata. Wani tura baki tayi ta dauƙe abincin tana tafiya ahnkli kamr bazataje ba gashi duk wajen ya fara dan gauraya da duhu iskan damina mai ƙarfi yana kadawa Anata walƙiya daga waje waje yafara yin sanyi sosai. Tun daga nan yake kallonta wani Shafa kanshi yayi ahnkli yana dan murmushi kamar shikadai ne yaji sautin rufewar kofar ta datayi a hankli hakan ya sa shi binta cikin gaggawa. Mayafin shararara data saka akanta daya mata mugun kyau,tafiya take a hnkli cikin tsananin jin fargaba da kasancewrta acikin gidan daya dauƙa da shiru tamkar babusu aciki,da alaman kowa na sashensa..koba dan komi ba yadda garin ya rikice, sama yay baƙi kirin da haddari tasan dolene kowa yanemi mafakan Boyewa.. bayan wucewarta ciki cikin bedroom dinsa sauri yabi ta dayan hanyar ya jawo kofar sashensan ya kulle snn ya koma room dinsa lkcin Tana zaune shiru ya turo kofar. ..kallon sa tay tun ma kafin yace wani..oya tashi kiyi serving dina dan alwala zanyi yanzu, ko ki fice min a dakina shiru tayi,shikowa da ganan bai sake kula ta ba ya dauro alwalan sa,da Kamar bazata tashi ba tayi serving dinsan ba, Kafin ta gama taga Har ya shimfida pray mata ..yace kifaraci kafin ingama, girgiza kanta tay ahnkli cikin sanyin murya tace nifa nakoshi Wani kyabe bakinshi yy yasan babu yadda za'ayi tace zata fita sabida tsoron dayagani atattare da ita yace nafila zanyi ko shima kinyi?Turo baki tayi batace komai ba,yayi murmushi ya haura kan mat din, a sanyaye kamar wacce kwai ya fashe mata aciki taje ta doro alwala ta bisa ya fara jan su sallah kafin su idar har ruwan saman yafara sauƙa da wani irin yawa anata tsawa mai ƙarfi ata waje.. Bayan sun idar da nafilan wani Raka'a biyu taga sunyi kamillalu sannan ya kama saman goshinta ya jima yana musu adduo'i.. chan daya idar ya shafe sallamar sa juyowa yayi da murmushi daya hango uneasness din dake bibiyan fuskan ta duk tayi jugum kalar tausayi Yace to ki cire mayafin nan mana karki takura Kara tantamewa ajikinta tayi tay masa shiru. Mikewa yayi ya dauko ta ya ajiye ta akan gadon sa ya kwantar da kanta softy akan pillownsa hannun ta da yaji jan kunshi dake makale da rigar sa ya kare ma kallo sannan ya dawo kanta suna kallon juna ya wani sace murya akasale yace "its raining kiyi hqri babu batun komawa can dakin naki yau pls just sleep here with me and lets keep each oda warm. batace mishi uffan ba tayi saurin rufe idon ta,shima gadon ya hauro kusa da ita ya zauna jawo ta jikin sa yayi ya rage wutar dakin zuwa dim ganin yadda take matse ido wai a dole tana bacci,murmushi yay tare da sakin wata ajiyan zuciya, abincin ya jawo ta gefen sa yaci kadan snn yasha ruwa akai ya cigaba da aikin latsa wayarsa kamr bazai mata komi ba. Sai wajen 10:30 ya waiwayeta juyowa yayi ya kalle kyakywan fuskan ta yayi dariya aransa ya shiga rage kayan jikin sa dan yasan ba baccin take yi ba,kusa da ita ya dawo yanata kallonta, jinkanshi yakeyi a matse cos he is more than ready yafara asalin rayuwan aure da ita Shi Baiga amfanin jira ko wani sanya ba. lips dinsa ya kai kan nata ya mata light kiss wani dumm kirjin ta ya buga da ƙarfi,dan kadan ta motsa jikinta irin ta nuna kamar bataji me yy ba duk yana lura da ita, sake matsowa yayi ya shafa fuskan ta ya sake daura lips din sa akan nata, dan karamin fatan ya jawo ya bata wani shegen slow nd passionate suck mai bala'in shiga jiki Ji take nunfashin ta na sama sama. A take kuma a rikirkice ta bude idonunta garau ta zubamasu su ta kallesa bakin har na rawa,taga shima kallonta kawai yakeyi kamr wani zautaccen maye,a mugun tsorace tace yaa pls dan Allah lets not start this today..kar kamin irin wannan wasan bana so wallh...nifa ban zama matarka ba tukuna .!!ban warke ba,bai bari ta karasa ba ya shage kan lips din ta da yatsan sa cikin wata irin malalaciyar sautin murya . Yace shhhhhhush.. Yanzu saiki barni acikin wannan uban sanyin Ina shan wahala da kewarki Sabida wani ciwonki na karya? Da baki ganni ba wato ko ajikin ki mesa jiya ke wai bazakizomin mu zauna tare ba ?oily and hungry eyeballs dinsa take kalla ayayin dayake maganan ta hadiye yawon firgita gwanin ban dariya Hawayen tsoron shi mai dauke da mummunan bugun zuciya ya cika mata kwayar idonta. Yace hawayen ma zakiyi min? Tana budan baki zatayi magana sai aka dauƙe wuta cak sabida wani uban tsawar da akayi mai diri da gigitarwa wani irin kakkemesa tayi batare da sanninta ba ta fashe da wani rudaddiyar kuka. Gaba daya yaji jikinshi ya dauƙa da wani azaban wutar jarabbeiyar sha'awanta da ƙakkarfan burinshi na son soma bude musu wannan kyakyakwar alakar Wanda yake saka ran zai zaburar da ita ta amshe gaskiya tasan cewa ita matarsa ce kuma wani sabuwar rayuwa mai kyau zasu gina atare. Tsoro yasata makalkale shi tundaga cikin kirjinta take jin sautin bugun zcyarsa,a hnkli taji ya sauƙo yana dan shafa mata saman fusknta kmr mai neman wani abu lalubar ta ya shigayi da tongue dinsa mai dumi nn da nan yayi wani irin dominating nata cikin wanin irin sassanyar sumba daya sauƙe mata mai uban shockcing da sanyi,sannan ya fara mata deep and erotic kiss mai rikitarwa a rikice ya fara motsa mata jikinta yayi ma lips din ta kyakkwan sha irin wanda ba ataba mata irinsa aryuwanta ba, sannan ya dawo kan wuyar ta yana shafa mata wajen da karsashin sajen dake fuskarshi gently sucking nd caressing her neck nible crzlyy and loudly yanaa moarning muah muahn muay kamr zai wani cinyeta yanamai lashe wajen so slow nd passionately.... jin yadda abubuwn ke rikitata kuka ta fashe da shi mai tsanani..saida kamar ma tasan bamai jinta sabida ƙarar saukar ruwan sama dake kansu yana zuba kamar da bakin kwarya. Muryanta a zauce tace pls yay Ahmed ka barni haka..ni wllh bazan iya ba..numfashin take ja sama sama Tanajin tamkar zata saki fitsari ajikinta,sosai ta rikita da salon sa Dan kamar wuta take kara masa don tana yin kukan ne yana dada shishhige ma sassan jikin ta da tongue dinsa kamar ya samu abinci.. Jin yana neman raba ta da duk kayan jikin ta gaba daya yasa ta tsala ihu ta damke sa cikin firgita,tace wahyo Allah na dan Allah kayi hakuri yaya,yayy Ahmed pls i beg you.I cant do this dan Allah ka kyaleni ..Yana shiru har ya cire tarkacen kayan datasa din ya barta daga ita sai panties bai yi wata wata ba ya cire rigarsa yayi unclaping pins din white bra data saka ya rike lallausan nonuwarta gamgam yayi gefe da shi yanamai kura masu idanunsa da tsabar jaraba sukayi jaaaa. Karkarwa jikin ta yake yi sosai dan da boobs din suka bayyana a fili dakan su suke motsawa anan itama ta fara lura da zaucewar sa,dan agigice ya shafo su duka biyu da hannun sa ya cusa kanshi akansu yana shakar laushi da dadinsu acikin wani irin yanayi mai cizga a hankali ya kai hannunshi kai ya murza poking nipples din ta yanajin wani iriyar gigitacyar jarababben dadi kamar bazai taba denawa ba,ji yay kamar bai taɓa taba nono arayuwanshi ba saiyau.. Nonowarta nata kamar ba ataɓa taba matasu ba dan kuwa they are super soft nd succulent asalin balagagen nono na yarinya danya shataf sunji gyara sun tsaya tsarrr tsar da su suna jigling a tsaye kamar an jera matasu gasu acikke tamm sun kumbura sun yi wani irin laushin tsiya Tun daya ya kama ya saka bakin sa yana wasa da daya a hannun sa ya manta kanshi a duniyar,.. a rikice ta shiga mimmikewa tana rokon sa cikin firgitaccen yanayi tanata rokonsa.. Dan Allah dan Allah kayi hakuri amma Ko ajikin sa bai ji ba,don sanda ya cakuda su sosai yaji dadi ta ishe sa yaji dai dai a hannun sa da bakin sa a hakan ma Da kyar ya ja makansa layi take ya dago ta a hannun sa yana kallon ta duk ta rikirkice Kamar yadda idanun sa suka rikice fargabanta ya zarce inda zata iya hada idanu da shi sai kuka kawai take yi tanajan zuciya. ,..bai taba tunanin akwai abunda yayi masa dai dai kamar jikin tan ba,ganin yadda ta gama jike fuskn ta da hawaye yasa ya shiga shafo ta a hankali waiko zata danyi shiru dan daga fuska zuwa kunne ya fara dan wasa da wajen yana dada kashe mata ƙarfin jiki sauke ajiyan zuciiya mai dauke da rudadden nishi take yi tana furta pls pls din a tsorace jikin ta na rawa rawa kamar zata fige tay sama tsabar tsoro,nishin datake yi yasa shi kafe tsayayyun boobs din nata da suka tattaso suka tsaya chur dik tsikarr jijinta ya nuna akan nipples din ta da sukayo tauri suka mike tsaye fatar nonon nata duk sunyi wani jaaaaa zurrrr . Tausayin ta yake ji amma gani yake bazai iya hakura yau ba,zeroing mind dinsa yay hnkli sai ya dada mikar da ita akan gadon, hannun ta dake shaking fiye da komai ya matso su kasa ya daura su akan bulging pants dinsa snn ya hauro saman cikin ta da kyau ,wani iri ta dingaji da jikinshi ya hadu da nata a rude ta sake zautaccen nishi tana kicin kicin tamkar wacce zata zare ranta. ...zatayi magana a mugun rude ya sake hade bakin su waje daya ya capke lips din nata passionately ,duk yadda ya iya juyi da harshe,da passionate and heart melting kisses dinsa sai da ta sanyaya shi tsaban tsoro,gashi jikin sa ya dau dumi lenght dinsa har yakushin sa take tana amar ruwa ba bata lokaci ya janye pants din ta kasa hannun sa ya daura kan marar ta ya na shafawa yana pricking belly buttons din ta,anan ma ta sake tsala ihu..tana tuttture shi a rikice tahau fada dashi, arikice tace yaya bana so ya jawo ta ya kwantar da ita ya sake mata wani irin slow passionate nd erotic waist nd hips massage ko ina yake shafawa yana matsawa awajen so passionatly snda tafara jin kamr zata saki fitsri ajkinta Nishi mai sauti take tana jan nunfashi sama sama kamar zata shide.. Musamn ma daya iso kan cikin ta zuwa cahn kasar marar ta wani irin shocking ne ya debe ta ta firgita cos fire was runing through her veins ji tayi ta shiga wani muguwar yanayi.. ko iya bude idanu bata yi sabida jarabben sha'awa dataji ya yanko mata,ya cigaba da shafo ta yana kkrin yay calming Din ta danyasan abun zai mata yawa Ga tsoron ruwan sama ga kuma duhun da dakin yay,uwa uba wannan jijiyar tasa data harzuka ta fusata tana neman takai cakki,itama duk ta jike da ruwan sha'awa har ta fara diga inda yasa knee din sa yake jin damshi damshin albarkattaceen niimar ta yana zubowa daga kasrta a hnkli..hannun sa ya sa ya shafo wajen yana feeling wetness dinta yana lullumshe ido yanajin kansa kmr baya duniyar nan. ...kafin ta hankara taji yatsun sa abakin wajen yana nema makan sa hanyar yin wasa wani irin birkita tayi zata jawo jikin ta da karfi ta sauka akan gadon,garin jawo kafar ta yakushi length dinsa da girman sa ya ƙara firgitata sosai ta fashe masa da kuka,wani yarrr yaji har bangon brain dinsa riki ta yayi ya sake nishi ma ƙarfi mai dauke da wani numfashin data bayyana ya dada jawo ta ya matse ta ajikinshi kamar dan maraya Numfashinsa yana yanyankewa diff dufffff diffff humm humm hum Duk jikinshi na rawa rawa Cikin wani mawuyacin hali yanata ambatar sunanta a jarabbiyar yanayi mai rikatawa. .. Itakam kuka take yi sosai tana neman kufcewa daga hannun sa kota halin kaka ne Relax yake ta fada da sanyin murya yana mai juya ta gabansa ..amma ina kuka kawai take yi jikin ta na karkarwa sosai.. Ita kadai tasan zafin dataji daya saka yatsan sa awjen amma haka ya cigaba da fingering din ta har sai da ya samu hanya dan kadan Duk dama tayi laushi,amma data ji ya zare pants dinsa yana kkrin saita lenght dinsa awajrn bai hanata sake disasshen muryan ta wajen tsala masa ihu ba,wani ƙarfi taji yazo mata bata ji tsoro ba ta damke abun a rude tana juyawa a rikice bata sani ba hakan datayi ta jefashi acikin wani yanayi Wani uban dadi ke deban sa data taba masa kan abun nasa bai ma jin korafin ta ya lumshe idonsa yay tsammm tsammmmm Tace wayyo Allah na shiga uku..dan Allah dan Allah kar kayi min....yaya pls... wallhy tsoro nake ji Tausayin ta duk ya rufe sa amma bai ko amsa ta ba don yasan bazai iya ba,bata gama rudewa ba sai da taga dagaske yake yi,tarkato yay ajikinshi ya matseta snn ya jona bakin alauransu. wani irin zafin da bata sanda shi ba shi take ji shikuwa tunda ya samo yayi stretching lenght dinsa cikin tsantsi da shaukin diyam din zazzakar niimar ta..sai ya birkice ya shiga sauke zautattun nishi,rife idanun ta tayi sosai tana rokon sa acikin daukewar numfashi ynyinta gwanin ban tausayi shima haka ya shiga rokon ta ta barshi yaji dadin a hnkli yake shigar jikknta bada garaje ba,yana yi tana yi,kowa ya zauce ya na rokon juna. ...dama shi nauyin sake jikinsa yake yi yayi sumbatun santi da dadin dake deban sa. Kuka ta dinga yi kamar ranta zai fita take kiran sunan sa shikam ya riga ya dawo mata kamar wani zauttace,dada turowa yake kamar wanda zai aika mata shi har makoron ta,ganin ba gane mai take cewa yake ba ta shiga kokuwa dashi,..anan kuma ya gwada mata karfin su ba daya ba..tana ji tana gani ya since duk wani barrier da ya rike sauran pride din ta,Lungu da sako sai da ya lakato yana shigrta Yana debo santin ni'imar ta daya gama zautar da shi snn ya gigitashi,haka ya matseta ajikinshi ya hanata sakat har sai da ya ji ta dena motsin sosai nishin ma sama sama take ja tana jan zuciyarta a wahale. Kasa motsi tay sai juyi take da kanta a hankali hannun ta a kan faffadan kirjin sa,cikin ta ne yayi kuru yayi wani juyi,wani ruwan dumi taji daga cikin marar ta yana fetsowa mai dan karan dadi ayayin da taji karfin sa ajikin ta ya karu hargowa yake for the first time taji ya kira sunan ta da wani irin yanayi mai mugun rikitarwa kmar ana zare kurwansa daga jikinsa alokcin ɓarin dayakeyi hatta ita datake cikin azaba sandataji ta mugun raxana dashi. Ihun dadi da gurnanin santinta ya zage katon muryansa yanayi.. Yana yeeey yeeey yeeeh yanata irgen sunayen Allah daya yarensu gwanin ban dariya saidai alokcin bayama cikin hayyacinshi. Duk ya zauce ya bkrice Nan take Ya fara kiran sunan mmansa yana wayyo Allahnshi yana kuwwwa yana sukuwa jin kmar yaune ya fara sanin ƴa mace arayuwarsa gabaki daya. Tayi rokon har ta gode ma Allah tayi shru,ajiyan zuciya ta dinga yi daga baya numfashin ta har na sama sama kamar zai dauke,wani yanayi mai dadi ne ya debe su duka ya rungumo ta tsam ajikinsa yana nishi har ya gama juye heavy loads din seeds dinsa acikin mararta. Duk tayi zufa jikinta yay laushi yana rawa tawa A hankali cikin sanyin muryan shagwaba ta furta wayyo Allah na yaya zafi..wani lumshe idonsa yay tsammm dadi na mamayeshi har xuci yace shhhsh u wll be fine..yayi kissing din ta duk jikin ta yayi sanyi ya sake kamar mara laka haka ta dawo. Da kyar ya janye jikin sa anata agefe da ita ya kwanta yana sauke wani irin gajiyayyen nimfashi.. ya dade anan idonsa a lumshe,yadda yake jin disasshen muryan ta tana kuka a wahale sai yaji duk bai kyauta mata ba Tausayin ta ne ya kama shi sosai tuna cewa bai ko mata da wasa ba,wani irin nauyi da jiri ke debar ta da kyar ta mike daga gadon tana shirin sauka kasa,sai kyat akayi retoring power dakin ya dau haske durkushewa ƙasa tayi da sauri ya tashi ya jawo ta jikin sa ya rungumeta muryansa cike da tausayi da rarrashi. kuka ta sake fashe masa da shi sosai har tana jan wani uban numfashi mai dauke da shessheka tsam ya rungomo ta suka shiga batrum din tare batare dayabari ta dago kanta akan hasken ba. Duk iya rikicin ta haka ya cije ya tsaftace ta acikin ruwan zafi bai wani sha mamki dayaga stains din jini ba cos she is indeeed a virgin and was very tigh,soo warm and authenti aransa yasan karamar yarinya ce so its not a big deal in virginityn ta is still fresh like dis. Tsaban wahalan datake ji ajikin ta agaban ta har yayi wankan sallah ya kintsa kansa amma bata lura ba, Da suka fito duk kunya da tsoro ya isheta komi da yakeyi mata bata kallo idanunta a lumshe yake,akan sallaya dinsa ya ajiye gently snn yay sauri ya haura kan gadon ya janye first cover din bedsheet dinsa dayayi stain da jininta sosai ji yy ashe ba dan duhun ba dama bazai iya tabuka mata komi ba. A ƙasa tsakar dakin ya bar stained bedsheet din jikinshi a mugun muce ya dauko ta ya ajiye ta gently a kusa dashi yanata kallnta cikin wani irin yanayin maitarso kmar wanda zai maidata cikinta. Lumui sukayi dukansu ajikin juna tanata sauke ajiyar zuciya wanda dagaji kasan ba a hayyacinta take ba. a jikin sa Ya nade ta yana shafo ta ahnkli after like 5 secnds bata kara ba wani motsi ba wahallen bacci ya dauke ta.. Shikam ƙasa runtsa idanunsa yay sabida wani sabuwar feeling dayaji tana shigarshi a hnkli cikin tsumayi ya lumshe lumtsatun idanunsa yana tuno jarabbben dadin dayaji ajikin ta wanda babu tantama zai iya cewa tunda uwarsa ta haifosa ba bai taba sanin ana samun dadi mai tsanani haka ajikin mace ba evrythyn sound natural ajikinta,taste din vagina ta duniyar Allah ne da shikansa Ahmed baisan ana samun dadinsa anan duniya ba. Atake yaji kamar an dawo masa da wani nitsuwa akansa sai Ya rasa da wani kalma zai fassara kalar banbacin dayaji yau ajikin yasrah ..kodan bai saba neman mata bane yakejin kmr wannan daban?Babu abunda yafi kama masa zuciyarsa kamar yadda yaji He fit in perfectly acikin jikinta Yadda kasan dominshi shikadai akayi designing din cikin vagina din Ga wani ruwan dadi mai tsantsi da saka zugi,har dan vibration din nan da akeji a brain bcos of shock yau saida yaji kakarsa atsakr kansa...lumshe idanun sa yay yanata tunaninta lokcin ruwan sama ne zalla keta sauka bawani tsawa ko walkiya. Da misalin 1 saura na dare lkcin night din was soo chill anf soo calm nd chill ajikinshi yaji kamr tafara motsi Sai daya yayi boyayyan nishi snn ya kalle ta sama sama yaga alaman ta farka Cike da alkunya mai tafe da yauqi da rangwada game da shagwaba ta dauƙe kanta agefen shi ahnkl ta juya kanta gefe idon sa na kan ta amma baice komi ba.. Sai can wajen bayan kmr minti talatin daya lura kamar kuka kawai takeyi ya tashi zaune ya shiga tambayar ta saukin jikin ta,sai nokewa take tana turo masa baki karshe tace masa bacci kawai take ji da alamn zata tafi dakinta amma haka yaki mata firr yace bazai iya kyaleta ahaka acikin daren nan ba Duk dai bata so tayi bacci yau agefen sa ba amma hakan dai ya faru da kyar ta iya sake ranta ta amince zata runtsa. Ko da ya kara rage wutar dakin ba abunda take tunowa sai azaban data sha a hannun sa dazun nan akan gadon gashi babu komi ajikinta face yar towel duk sai ta takure tana kuma hankalce da komai. "shikam ido ya zuba mata amma Dan ya sa ta sake ranta sai bai dame ta ba,tin daya sa ta rufe idon dole sai tana cikin bacci ya jawo ta yayi cuddling dinta a kirjin sa ya rufe su da lallausan duvet ta kwanta shiru agefen sa sai da taga kamar alaman lokacin sallah ya kusa ta dan kalle sa ,.. Hannun ta taji ya jawo idon sa alumshe tare da furta mata yaya ne?,tayi shiru abun ta ta cigaba da binsa da ido bata hankara ba taji ya dada matso ta kirjin sa kamar zata goge fuskan sa ta dafe bare chest dinsa da hannun ta sai ta tsaya kallon kyakkyawan tsarin halittar sa ayayin da nunfashim su ke gogar juna. Sama sama ya sauke shanyayyun sleepy eyeballs dinsa akan nata suna kallon junan yace me yake daga ki ne?..u need to calm down nd sleep.. daga nan wasu kalamaai na tsantsar soyayya wanda bata taɓa saninsu a duniya ba ya dinga zubowa mata kmr an aikosa sai yabi salon motsin da lips din ta yakeyi da sexxy looks kamar wanda zai cinye bakin fatan ya dan ciza painlessly snn ya jaaa bata san sanda ta bude mishi baki yay kisssing dinta ba.. wani lumshe ido tayi sai hadiyan yawon take tana karkawa tana kara bude ido ya matso daff yace did u want to kiss me more? u can kiss me all tru d night if u want to, runtse ido tay ta girgiza kai alaman a'a,bata hankara ba tare da saukar lips dinsa abakin ta taji ya dage towel din ta sama yayi gefe da shi a mugun jarabe daga zuwa cikin ta ya shafa har saida ya cakumoko laushin boobs din tayana murzawa agurguje ya dada kissing din bakinta ta deeply yana suckng jin kamar anajanshi da sihiri mai azaban karfi. a mugun rikice ta damke arms dinsa ta sake nishi mai nauyi..ihu ta tsala cikin bakin nasa wanda ya bashi daman matso ta yadda bazatayi motsi ba har sanda ya samu hnyar shigar da mayunwaciyar jijiyar sa can cikin farjinta daya ƙara rufuwa kamar ma ba ataba shigarta ba wani gurnanin azaba ta sake tanajin kamr yaune ranan mutuwarta tanaji yana shigarta wani zut zutttt kamr ba acikin hayyacinsa yake ba cos he cant get enugh of her shes very vry extra tight taciki and damn warm nd delicious akaro na biyu daya lakato abunda ya kara gigita masa hankli Dadin dayaci uban wanda yaji dazu ya kara debarsa. Ba son rashi ba amma dole ya rufe mata bakinta don baya son ta firgice sosai yadda zai kashe masa jiki har ya kasa yin mata komai ga wani razannnen karkawa data keyi tana rokon sa ta Allah ya kyale ta amma sam baya ji baya gani kokarin sa yaji ta sake jikin ta ya ji kanshi fully acikin ta Amma ina sai da ya cire tausayi yayi romancing din ta da gasken gaske sannan ya samu nashi irin jarabawar din Bayan ta sake jikinta wani zazzafar ruwan dadi ne kawai yake tsatsafowa yana ambaliya yana yi wani ruwan niimar na dada tuntudowa kamar ana kunnosu suna zautar da shi,tun tana jin zafi zafin sex din har ta dena ji ta dawo jin zallan zugin katoto kuma kaurarran jijiyarsa dake jarababben zillo acikin yauqi da kuma tsatsin dadi da ambaliyan ruwa da ke ratsa kwakwalwarta da nashi alokci guda. Gurnanin dayake mata alokcin bata tsammanin wanda yake waje bazai jiyosu ba. Ta rasa yadda zata sa kanta idanun ta sunyi ja sun haura tsaban kuka da firgici,yasha yakushi da duka kam amma baima san ma tana yi ba,shikan sa so yake yaga ya sarara mata amma ina ya kasa denawa yana debar dadi yana zautattun nishi yana gurnani ajarabe yana kuma shafa saman kanta a yanayi mai nuna gamsarwa. Gashi Motsi kadan tayi yake jin sabon zakin niimar ta ta dadu,ita kanta ta kasa sa hannu abakin boobs dinta Sabida sun tashi sunyi ja tsaban ya jagwala su ya tsotse su,ya mulmuka mata su haka ma mazaunan ta har wani nauyi suke mata da kaikayi. tsakanin dazun da yanzu bata san wanne gugar daya mata bane yafi dadi da azaban wahalarwa,ba after some time of pure ride babu tsayawa taji ta kara gigita da dadin mijinta fara squirting tana fetso da ruwan samun gamsuwa. tanajin abun na zuwa agigice mararta kamar zai fashe Tanakara jin tsananin feelings mai gigitarwa yana mata yawo har tsakan kanta. dakanta ta rufe bakin ta dan kar itama tamasa ihun dadin tana jin zut zut din har cikin cikin ta,marar ta da bayan ta duka suka amsa kas kas tana sauke numfashinta da kyar wani shaaaaaaaa Ta watso masa duka ruwan dadinta akan jijiyar sa alokcin wani irin kafewa yay awajen yana hakarta da balain ƙarfin sa,ajiyar zuciya ta dinga saukewa kamar wacce zata mutu mishi,shii dakansa ya sauko a birkice ya lafe kan kirjin ta yayi slow down da gugan da yake mata yanata ihun dadi agigice. daga nan ba abunda take ji sai ambaliyan ruwa mai dauke da lafiyayyan sperm dinsa da ya juye shi tam cikin marar ta akaro na biyu haryana jerking tsabar ya samu isashen gamsuwa.. Da kyar ya raba kansa da farjinta sabida vibrations din da jikinshi yakeyi kamr an jona masa electric shokcing dayake manne danata. Kamar masu hucewar zazzabi zufa yake to musu baki daya,a gurguje ya dago ya kalle ta cikin wani yanayin yabo da jinjina ,yanajin wani dadi na lullubesa agajiye kuma cikin shagwabbben fushi ta kau da kanta gefe tana kukanta Mai dauke da fushi a hankali shikansa bai iya tabata ba Sai da ya calming kansa snn ya hauro kusa da ita yana murmushi cikin lallami ya shafa saman kanta da teasing voice ya fara mata waka mai dadi yanata cewa my sweet sweeet sugar sugar sugar sugar sweeet sweeet sweeet sweet sugat sweeeeeeet bby girl. bata bari ya kara sa ba ta runtse ido ta fashe masa da fitinannen kuka mai shessheka dan gani take kamar baisan meyakyi ba Take kuma yaji hankalin sa ya tashi tausayin ta na Ratsa shi a hnkli cikin lalllani kmamr bashi ba yasa mata muryan Kukan shima yace haba yar kanwata zo mana zoki fadamin menene cmon' its ok ai duk ke kika jawo kikasa na ƙara ai yasrah i cant explain myself to u. Ure sooo difernt... Ure undescribable.. Divine...yummmy....wooh babu bakin magana sai girgixa kai alaman taki din ta turo masa bakin cikin sanyin jiki mai ban tausayi da yauqi,yana kawo hannu jikin ta ta bigesshi cikin tsinannen masifa da bori tama juya kanta tana cigaba da rabza masa uban kukan shagwaba wanda atake ya gigitasyi a hankali ta janye bargon ta cukuyo ta rungume kanta da shi.. karshe haka ya koma bayan ta daf yayi zaman rarrashi kamr dan marainiya zakasha mamakin yadda Ahmed ya maida kansa kmr karamin yaro yana mai maƙe murya kasa kasa yana xubo mata zafafan kalamai na lallabar matarsa yasrah. Bata ko kulasa ba sai ma jan zuciya take cike da bori da kiriniya shikansa yasan bai isa ya taba ta ba don yasan yayi mai gaba daya duk dama karamace amma sai bai bata hutu ba shiyasan Dalilin daya mata hakan dadine da bai taɓajin irinsa a duniya ba. dan yasan wahala kam ynzu tafara sha inbaiyi mata akai akai ba bazata taba yi sabawa da shi ba haka suka kasance bacci barawo ne kawai ya fizge ta cikin wannan yanayin amma badon taso ba ,tana ji ya kwace ta daga jikin sa ya shimfide ta tare da rufe mata comfoter shikuma ya nufi bathrum ya dauro wanka yayoh alwala ya kimtsa kansa tsaf ya fice sallahn asubah. Shikansa yau din da kyar ya yayi alwalan ya fita kawai akan sai ya dawo snn ya kula da ita da kansa,ita kam zazzabi ne yake neman kwace ta don ta dade da tashi amma bata iya ko digon motsi da kafar ta bare ta sauƙo haka ta lallaba tayi sallah dakan ta sai dai yadda ya tarar da ita kwance ne akasa akn sallaya tana rolling tana karkarwa baiji dadi ba.. Hawaye kawai take saukewa masu radadi ta dukunkune kanta akan sallayar Kamar wata mai sabon ciwon nakuda A hannunshi ya tarkato ta ya ajiye ta akan gadon sun dayay kaca kaca xmining din ta yayi yaga yadda wajen ya kunbura tsabar ya gurjeta nan ya fara bata kulawar gaggawa.Bathrum ya shiga ya hada ruwan gashi ya zo ya dauketa cak a hannun sa ya sakata aciki kokawa kawai suka dingayi dashi taki sam ya sake zuwa jikin ta, Suna kaiwa dakin suka zube tare akan gado,shessheka mai zafii take sakewa tana neman fauce jikin ta ana shi da karfin balai,duk yadda ya so ya rarrashe ta suyi wankan atare amma taki.. duvet din ya jawo ya rufe ta da shi sannan ya mike ya cire sauran suturar jikin sa ya dauro towel ya shiga wankansa. Da kyar ta danyi shiru,tayi calming kanta saidai tana lumshe idanu image din abun da sukayi kawai ke dawo mata ita anya ma zata iya daurewa kuwa Tsoro ne ya shiga damun zuciyar ta,tana jin motsin fitowar sa tayi sauri ta lume cikin bargon ta buya tayi kamar bacci ne ya dauke ta... shikuwa Ko ruwan jikin sa bai tsame ba A gurguje ya shirya kansa ,baiyi wata wata sai kawai ya fita neman magani da abincin dazai taimaka masa ya kulada matarsa dakansa acikin sanyin safiyar nan. Yana fita a gidan itama ta bude idonta ahankli da suka riga suka kumbura. Fita tayi a Dakinsan witout knowing how she did it,ahnkli har ta koma dakinta adaddafe batare da saninta ba, tana shiga ta sakama dakinta keys tunma kan ya dawo ta kara shiga hannunsa. ..akan gadon ta fada a sanyaye ta shiga sauƙe ruwan hawaye masu sanyi Kuka takeyi sosai dan tsabar wahalar data keji ajikinta bata san sanda takai kanta bayi ta hada makanta ruwan gashi ba Tafi minti talatin acikin ruwan snn ta fito tayi wankar tsarki sai a snn taji dan dama dama ganin bata jini sosai kamar na dazu. Suman kanta ta warwareshi tsaf sabida jiƙar da suman kantan yay Handrye ta dauka ta busar da kashin ta tufkesa a wargaje, lkcin zazzabi ne ya gama nakasa mata gabobin jikinta a sassarfe ta bude closet ta jawo dan guntun half gown marar nauyi tasaka shi bata iya saka wani inner wears ba dankoinanta a daddaure takejinshi Waje guda ta samu ta kwanta acan tskiyar gadon tare da dukunkune kanta waje daya cikin wani irin wahallen yanayi. 7am dot tana kwance a rigingine tana juyi cikin zazzabi taji motsi kamr wani mutum ya shigo musu gida a wannan lokcin cos it was tooo early. Adiaha ce ta dawo babu shirin dan sam taki zama da suka dawo, dan tun jiyan da sukaje neman mafita da kakarta aka basu maganin gyaran da zatay dai taji hankiinta baya jikinta kawai ta ga gara yaudin kawai ta dawo musu abazata. Wani irin shiru taji gidan yay mata Hanklinta a mugun tashe tay dakin ahmed dabata gansa acan dakinsa ba Lokcin Ko lura da bedsheet din batay akasa ba Ta dauka duk data tafi jiyan ta barsu shikenan. ...dawowa tay waje ta dakin yasrah dataji a kulle ta dinga bugawa kofa kusan a cikin rashin nitsuwa. Daga baya taji muryansa adan mamaknce yace KE!!! da lpyarka kuwa? Tsorata tay ta juyo tana kallonsa tama rasa me zatace masa. Shikuwa bai wani kulaba dan tun jiyan yake kallon sakon ta na cewa ita bazata iya zama acan tabarsa da yasrah ba zata dawo tana kulawa dashi. Ko kulata baiyi ba Yace tunda kin dawo hanklinki ya kwanta toh ni bani hanya zanje na duba matata. Baki bude da tsananin mamaki tace Hubby hanklina ya kwanta fa kace cant u see i came back for u. Bai kulata ba ya haɗe rai ya bude kofar ya shiga ciki tabiyo bayansa acikin sauri saidai yanayin data hango yasrah ne yasata tsayuwar cak atake taji kanta na juyawa ta kasa motsi haka ta bushe atsaye kmr wanda aka zuba mata ruwan kankara ajikinta ta dawo mutum mutumi. Dada rukucewa taji tay datagan yadda Ahmed ya wuceta pheewwww jikin sassarfa da wani irin rawan jiki ya haura kan gadon ya wani lalubo yasrahn jikinsa da wani irin jarababben sauki yanamai wani irin kankameta akan kijiinsa tareda sakar mata wasu tsumammun sumbata masu numfashi yanamai lallabarta cikin sigar mafi nuna zazzafar kauna mai azaban tsanani mai kuma karsashi ya wani rungumeta tsammm tsammmm ajikinsa yanamai shinshinar ta yana kuma shafota a zaucce kmr ba acikin hayyacinsa ba yanamai mata sannu sannu da muryansa daya kama dana wanda zai fashe mata da kuka tsabar nuna kulawa da kuma tausayi... GUD MRNING.... [7/31, 2:32 PM] SURAYYAHMS: Alokcin shikansa Ahmed baimasan meyakeyi ba don kuwa zauce yake ya rude akan yasrah daya kwasota yay rammmm da ita akan faffadar kirjinsa yanamai wani iriyar kananneda cikin wata iriyar zazzafa kuma jarabbbiyar shauki mai tsananin taɓawa tare da masa karsashi har cikin zuci. Duk sanda ya lumshe idonsa ya harsoshu irin azaban dadin madarar lagwadar daya kwasa ajikinta jiya da dare saiyaji kamr yay tsunstu yagansa harya maidata cikinsa kawai sutayi har su kare, suma dawwama acikin shauki suna jin zaƙi da kuma dadin junansu. Kalaman lallami dana kuma rarrashi masu cike da manyan kalaman so dayake furtawa a lokcin baima san iyakarsu ba. Kasa motsi ko motsa gabar jiki Adiaha tay tana tanata kallonsu dan batasan metake gani u ko ji ba dan wani abu mai kamar kifiyar garwashin wuta kawai taji kmr yana mata yawo atsakar kanta ahankli taji kuma dukkan gabobin jikinta suna wani irin ragwabew xuciyarta na tafarfasa da ruwan kishi kirjinta na fat fat fat kamr tsinke ya diro waje. Tsumammun idanunta da suke jiƙeda wasu irin mixed emotion ta darsa akansu tsawon dakikan mintina wani sassa daga gabobin jinkita basu kara motsi ba tsabar yadda taga Ahmed ya birkice yana lallashi yana tarairayarta kamar zai maida yasrahn cikin jikinshi kuma ya hadiyeta duk ya gigice ya zauce gabaki daya ya haukace mata ajiki a cikin salonsa na jarabbiyar yanayi na wanda cikakken hanklin sa baiya tare dashi . Atake idanun Adiaha ya ciko da ruwa ta fahimce cewa duk wani abunda take fargaban ne ya riga ya afku kuma ya faru tabbas ko makaho ne yaxo wajen yaga yanayin yasrah ayadda take dolene yasan taji jiiki sosai a hannun cikkken namiji kmr Ahmed dinta datake ganin kamr kansa ya riga ya zare ya kuma zauce gaba dayaa baya cikin hayyacinshi kwata kwata dan batay tsammanin haryanxu datake tsayen akansa yana tune da kasancewar ta adakin ba. Kallonsu take har tagaji ta lumshe idanunwanta dan kanta ahankli snn ta ja wata nannnuayr ajiyar xuciya taciki snn ta karaso wajensun itama. Kirjinta na bugawa koda ta biyosa wajen gadon ta tsaya tsananin duhu kawai ta cigaba da gani, sai taji ta kasa cewa komi dan bata dan meyake mata yawo a tsakar kanta aynxu ba. Ɓari ma taji jikinta ya fara, Ahankli dai sai kuma dukkan gabobin jikinta suka mutu suna masu ragabewa cikin karayar xuciya sosai. Muryanta harna kar karye ta fara cewa subhanllah Hub..b..by..hunn..y meyasa same sister haka? Ta xauna har ilokcin rawa jikinta da muryanta yakeyi, jin Ahmed yanata lallaba yasrah kamar zai mata kukan gaske. Adiaha taji kamar itama ta rushe masa da wani irin azababben kukan sabida tsananin kishin dayake cinyeta woooooffff kamr wutar volcanic eruption taciki. Duk da haka ta daure ta fara biye masa duk dama bata kanta yake ba Is she in pain? Saida ta maimaita maganan sau kusan uku snn ya kalleta a daburce ce yes yesss she is in pain..ya subhanaallh i caused it....yasrah, baby, yasrah...honey..my love i am sorry baby. Am sorry sweeet girl..i m sooo.. soo sory.. Yadda yake maganan da wani irin shauki mai kuma radadin tarairaya da tausayi yasaka Adiaha daukewa cak tanabinsa da kallo bakinta sake galala. Nan da nan ta hadiye wani gulluton kishin a makwaronta dan da kyar ta daw hayyacinta ta fara kkrin zata taimaka masa yaki sam yace mata zai iya kaayansa, yasrah kuwa sai kukanta kawai takeyi ajikinshi batama iya daga ido ta kallesu duka ba. sanda Adiaha tay masa dagaske snn ya bar mata yasrahn ya fice dakinsa ya hado wani ruwan maganin sabida zazzabi daya fara rufeta. Yana fita a dakin Adiaha ta fara tambyar yasrah meya faru dan son ta tabbatar amma dake yasrah is in pain and confusion bata iya bata wani cikakken amsa ba saidau sosai yanayinta ya bata duk wani bayanin datake tsoron ji din Ita kanta bata san metakeji alokcin ba. A takaice haka yanayinsu ya kasance inda karshen ta Adiaha ce tay wahalar tayashi jinyar jikin yasrah tasha matukar mamaki kwarai da gaske ganin mijinta Ahmed da ko handkychief dinsa bason wankewa yakeyi dakansa ba yau kwasam sai gashi nan agabanta yanata kkwar wanke stained Bedsheet din da jiinin virgitnity na yasrah ya lalata. muguwar Rawar kafar dataga yanayi saida tay tsammanin ko bashi bane awajen, Wani cin fuska da baqar maganan ma baiya sanin cewa ya cakka mata su a idonta musmmn idan takai yasrah wankan ruwan zafi yaga yasrahn tana kuka sosai saiyace mata ai dagangan take mata mai zafn sabida batasan ciwon kanta ba, shide tabi masa da matarsa ahankli ko ta hakura ta dena tayashi komi zai iya dakansa amma kuma haukar kishi da son gani kakkawfi bazai iya barinta ba kmr mayya haka tay ta gunnuso kanta cikinta damuwa ga radadin kishi ga salon maganan banza dayake gaya mata mai wuyar hadiyewa. Wani abun ma in yay saidai taja gefe taci kuka ta share hawayenta ta sake dawowa ta fuske saita fara nuna masa kamr tausayin yasrah itama takeji. Koda tana son ta sha cikinsa taji meyafaru daga zarar ya budi baki sai dai taji wani abun da zai daga mata hanklinta sosai. He kept telling her how he cudnt control himself With yasrah last nite. ..and how crxy and how difrent its sound. Tunda ta iso gidan bai ma dawo hayyacinsa ba bare ya tuhumeta yaji dalilin dayasakata ta yanke danyer hukuncin juyowa Abuja ita kuwa atake tay tunanin halama abunda ya keeping dinsa busy kenan baiga texes dinta ba shiyasa ya shareta. Yasani sarai zata dawo din amma haka ya wani fixge ya kuma dauke kai yay kamr baisan tanayi ba, sai yay banza da batun dawowartan wnda hakan ya balain damun zuciyarta upon dukkan halin kishi da zafi data ke ciki ayanzu. Acikin kwana biyun bakaramin cin fuska da tijara da kuma bakin ciki ta shaƙa awajensa ba. Acikin ruwan sanyi ya sakata tagane cewa shifa yanxu ne yasan da cewa ya kwana da ƴa mace snn yasan me ake kira da jin dadin jima'a gabaki daya arayuwarsa. Rikitaccen soyayya da kuma kulawa da yake nunawa yasrah agabanta kwana biyu shine ya sakata tafara amincewa da cewa tabbbas Ahmed banata bane tun asali saidai Amincewa da hakan ne yake kkrin ya zame mata babban aiki yanxu sabida abune wanda ya soma taɓa lafyar kwalarta sosai. Haka zataje toilet tay kuka tay birgima ta hana idanuwanta bacci cikin tsananin radadin kishi da zafi a boye batare da sannin kowa ba. Worst part of it shine tunda yasrah tafara jinya ya sakar ma Adiahan ragamar komi na aikij gidan. Zata yi musu komi na kulawa amma bayason ma ta fiye kebewa da matarsa sai yanaganin kmr cinye masa ita ma za'ayi mai gabaki daya. . Duk wani mafarkin so da shakuwa datay tunanin samu a wajen Ahmed shine take ganinsa yana rawar kafar bawa yasrah ninkin baninkin sa... . Wani bin kakarta kawai take danneta amma abun yakan ma xycyarta nauyin tsiya dan kuwa ko rabuwa da iyayenta datayi akansa bai mata tsananin zafi da ciwo tay dandanasinsa kamr yadda ta dandana saninn dawowarta gidan datay musu acikin gaggawa haka ba. Wani irin baqin ciki, da cin fuska da kuma tashin hankli shikawai taxo taci karo dashi anan abuna dan kuwa wani abu bai sauya ba haka har saida yasrah ta samu cikken lafiya kafin ta fara samun lafiya a wajen Ahmed. Abubuwan dataxo ta tarar din sosai ya raɓa mata lafiyar kwakwalwa dan haka ta sauya mood dinta gabaki daya. Dake tana da kyaun zuciya dacan ta karaya tafara tunanin komawa yolan kawai tabarsu anan ya ji da matarsa dayake rawan kafa akai ita sai ta koma taje tabi shawarar kakarta tay cikkakken gyara koda xasuxo suxauna kowa tashi ta ficceshi. Saidai kuma tun dataga Ahmed ya fara asalin honey moon yana kuma spoiling din yasra da gifts kala kala sabbi masu daraja na kudi wanda ita kanta batay tsammanin ma yana da irinsu ba sai taji ta sake shigewa cikin yanayn tashin hankli. Ranar da ya kawo ma yasrah kyautar mota sabuwa kal har yau Adiaha bata mancr cakka mata maganan da yay agaban yasrahn ba. Kowa na mata murna cikin raha tace mai itama ai daya canxa mata motar taci albarkcin amarya tunda nata ya tsufa sai ce mata yay ai itama ba a sabuwa dal ya sameta ba shiyasa yabata scnd hand dede da ita itama yasrah ya bata sabuwa ne sabida shine dede da ita wannn magann daya cakka mata haryau bakaramin ciwo yake mata aranta ba. Bayan kusan wata guda rayuwarsu ta kasance ahaka kowani rana da irin salon takaicin da Adiaha take kwasa awajen mijin nata wanda baimasan yana kan cusawa xucyarta ba. Duk sanda ya kwana da yasrah suka samu shakuwr aure tofa ranar saidai fa tay hkri dan sauyawa yakey gabaki daya ya dawo mata zararre. Wani bin bata iya nitsuwa tay bacci haka nan zata so ta manne musu a kofar dakinsa tanajinshi yana rusa jarabbeb ihu yana santi akan yasrah cikin dare. Akan yasrah ta fara gane cewa tabbas aikinsa na asbiti bashine number one ba yana da cikken lokci arayuwarsa na dawowa gidan kowani time idan jarabarsa ta cicciyoshi dan Koda da Tsakar rana ne inhar ya samu ya lume daki tare da yasrahnsa toh baya fitowa da wuri. Wannn ababen da suka dibga faruwa agaban idanunta sosai suka fara sauyata duk da haka ta daure tanata neman mafita makanta gashi kishi yanahata komawa yolan haryau bare ta jr ta nemo gyaran itama. Bayan yan wasu lokuta bada jimawa ba yasrah ta fara nuna alaman kamr ta samu karuwa na shigar ciki lkcin hjy khadijatu sun dawo abuja da Alhaj bello bayan angama masa duk wata aiki anata jira aga saukinsa nan da wata guda koda zai iya takawa da kafafunsa kamr na dacan. Tun daga wajen bokaye da kafayat take bibiya tajiyo labarin shigar cikin yasrah tana son tay mata wani abu irin Abunda tayi ma Adiaha amma yanxu babu kudi kuma goddess ta juya musu baya. Adiaha tasha mamaki kwarai data lura kamr kafayat ne kadai ta soma sanin cewa yasrah ta samu cikin Ahmed. Tun suna mamakin junansu har kafayat tazo ta cire kunya ta kawo mata shawara akan su hada kai kawai su hana yasrahn aihuwa agidan Ahmed inyaso kowa yay biyu babu azaman auren sun. Farko ma dixga ta Adiaha tay amma with time da dukaa family aka zo aka fara fahimtar cewa yasrah tana da cikin Ahmed din dagaske shikenan aka kuma maida hankula kan yasrahn duka ana tarairayata. Tsantsar soyayya da kulawar da Ahemd yake bawa yasrah ninkin baninki yasaka kafayat jin tsananin kishi da borin fushi nan da nan ta kara kaimi wajen shigewa jikin adiaha akan lallai lallai kawai su haɗa kau su hana yasrah aihuwan itama. Adiaha bata tashi aminta da zancen kafayat ba har saida Ahmed ya fara mata rashin mutunci da cin fuska akan ciwon laulayi da yasrahn takeyi. Komi akay na laifi sai yana dorawa akanta kamr ma itace nanny din yasrhn yagama raina mata wayo sosai, haka nan yake mata masifa idan yaga wani abu kalilin ya faru akan cikin nn saiyana mata salon maganan banza ciki habaici kan cewa ita kasa samar masa da, haka matayen gidan zasuta gulma suna cakka mata magana cikin raha akan lamarin. Saidai hankli da nitsuwar yasrah yasaka Adiaha bata iya daukar abun too personal aranta domin kuwa sosai yasrah tana tare da ita akowani hali tanamai sanyayata da kalamai masu dadi da kuma nuna mata jinjina da kyautatawa. Ranar da aka fara kai yasrah kwaji asibiti kusan kowa saida ya shaida a asibitin cewa Ahmed ya kawo matarso, dan hat yar karamin suprise baby shwer saida Ahmed yay ma yasrah aka rabashe agidan akaji dadi aka babbata kyauta. Adiaha batay ragon azanci ba ta gayawa kakarta halin datake ciki na damuwa da kuma mummunan tsoro data keji ganin yadda Ahmed ya sauyawa akan yasrah gabaki daya akan gindi datake bashi ya naci, toh inaga ace yau kuma ta haifa masa yaro ko yarinya agidan, batajin ma zata samu wani gurbi arayuwarsu kenan nahar bada. Tunani take koda zata bi shawarar kafayat din ne su yi ma yasrahn wani abu duk dama haryau aranta tana mugun son yasrah aranta sosai shiyasa ma take iya shanye wasu walakancin da ake mata akanta sabida duk abunda Ahmed yake yi mata na cin fuska dede da rana guda yasrahn bata taɓa mata irin haka ba wani binma itace kawai zata lallabeta tay ta bata hiri akansa harsai tay sanyi Tanajin azaban kishin yasra amma deep within her heart gaskiya bata son ta cutar da ita. Koda ta gayawa kakarta hakan atake kakar nata ta kawo mata wani sabuwar shawarar da bata taɓayin naxari akai ba. Saidai wnn ba akan yasrah ba akan kafayat ne.. Nan da nan kakar nata ta soma mata bayani inda ta dada karkatr mata da tunaninta akan kafayat buraimo, nan tace mata ta fara bincikar kafayat akan yawan xubewar nata cikin tukuna, just to make sure if she is clean bata da hannu acikin nata misery din, if not tace mata amfani da ita kawai zatay su cutar da yasrah abaza bayan itama itace ta cutar da ita karshe kuma laifinta za'a gani hala Ahmed ya zo ya tsaneta har Abada in asirinsu yazo ya tonu. Kakar tace mata inhar ba kafayat bace take hanata samun haihuwar itama ta kenan yay akayi itace take fara sanin cewa matayen Ahmed sun dau cikinsa? Snn meyasa shap shap ta kawo mata zancen su taru suhana yasrah samu haihuwan itama inma basabawa da ayyana haka tay ba? Aikuwa kakarta tana kammala mata bayanin nan tafara tunowa da behvours din kafayat tun na dacan musmmn ma akowani lokci tay cikin Ahmed sai taga kafayat din tana mata dariya tana wasu irin weird behvrs har sai cikin ya zube kuma bata taba ganin kafayat tana baqin cikin samun cikinta ba. Lokci guda Adiaha ta canko bakin zaren sosai Ta gane cewa ashe ashe hala fa xubewar cikinta itama bana Allah bane maybe harda hannun kafayat aciki kenan. Abun ya matukar bata mamaki da tsoro amma haka ta shanye tas ta tambaye kakar nata mafita inda ta zauna ta kitsa mata duk yadda zatay itama ta dauki cikakken fansa. Bayan kwana biyu gidan jimada da maganan cikin yasrah kawai yake tashi. Adiaha sai tay shiru ta dauke kanta akai duk dama abun na mugun taɓata azurtar, ahankli tafara shigewa jikin kafayat din da wayo dai tanata shan cikinta ta fara nuna mata kamr ta dawo agefenta sabida son Ahmed da kowa yasan tanayi, habamana kafayat kuwa inaka saka. Batay aune ba Adiaha ta maida kanta wawiya sosai tay kmr batama san yadda ake shirya mugunta ba harsaida ta gama fahintar cewa asalin kafayat ne take da hannu acikin xubewar cikinta itama. Lokacin sai ya zo ma kafayat din da fitina sabida binciken da akeyi akan alhaj bello jimada shima ya zama ready ya kammala brother kazim kawai ake jiran isowarsa domin a hada kowa a falo a toni asirin komi. Tunda haka ya faru Kafayat bata kwana agida tanata kkrin yadda zasuyi su kawar da likitan da yay ma Alhaj aluran dan kar ataba samun evidence mai shegen karfi akansu Koda Adiaha taga haka sai taji wani irin dadi aranta cos tunda sukayi bincike da kakarta take neman befitting muguntanr da zatama kafayat wanda zai sakata taji tsananin radadi da ciwon data yaba ma rayuwar aurenta itama. Since dat dat day she took it upon herself to seek revenge in a benefiting manner. Dan haka tay amfani da rudanin da kafayat take ciki ta shige mata har saida ta samu bayanai na recording abakiinta game da shirinsu da likita akan alhaj bello. Washe gari Ana gobe ne za'ay case brother hamzat ya kawo police security ana gadin sashen babansa kafin isowar su sister zainab da kuma brth kazim. Dake ta gama rainawa Adiahan haka ta bata magani akan ta sawa alhaj bello aruwan shansa sabida yay buying musu time akan yasrah haka Adiaha ta saka hannu ta amsa. Likita na zuwa gidan kuwa Adiaha ta taho ta kai masa maganin tace masa Kafayat ce tace mata ta bashi ya sakawa alhaj just to buy them time ta masa wayo dake duk a tsorace yake yaga police a gidan shikuma ya saka hannu ya amsa ya shiga ciki da shi. Bayan ta yi hakan baatay kasa a giwa ba tace ta gayawa surukuwanta hajy khadijatu cewa taji kafayat da likita suna hada baki akan alhaj bello jimada zasu kashe shi. Abunka da ansan Adiaha innocent ce atake aka yarda da zancen data kawo aka kira police a sirrince aka ce ya tsare likita awajen alhaji snn karya barsa ya bawa alaji ko ruwa snn karya fita. Hakanne ya faru gida ya dada rikicewa around 10 am na safiya y'ayan alhaj bello jimada tare da surukunanyensa da yan uwansa su anty moju suka hallaro gidan aka taro akay fall Kafayat duk ta gama sakankancewa akan Komi inya fashe ai zata juya akalar maganan ne kawai wajen dora sharrin ya koma kan Adiaha saita kashe tsuntsu biyu da dutsi daya. Kenan Idanta juya magana aka xo aka kama Adiaha da laifin sakawa alhjj maganin a ruwa har in yasha mutu tasan karshen zamanta da Ahmed yazo kenan iya abunda ya rage mata bai wuce ta gama da yasrah ba. Tsabar kafayat ta yarda da kanta har uwarta hjy fatihat taje ta jajibo agidan akazo tonon asiri. A babban falon jimada aka taru, yasran na zaune kurkusa da Ahmed sai Adiaha ta zauna agefen hajy khadijatu. Borther hamzat da sister zainab suna tsaye suna jiran ayi bayanin komi dan da wani irin shigar rashn mutunci yau sister zainab tazo dan ko dariya batayi anan wajen. Nan da nan lawyers din alhaj da police suka fara waina takardu da evidences aka fara tonon asirin likita tukuna, can sai ga bayanan Adiaha ma ya fara fitowa kawai aka ga kafayat tafara zaucewa tananeman cewa wai tana da tsofin aljanu dataji adiaha ta kawo zancen recording na mutuwa abainar jama'a. Tashi sukayi da uwarta zasu ma Adiahan cahaaa aka hanasu akace toh in lallai in dagaske sukey suna da gaskiya to kafayat ta bawa uwarta ruwan data aiko likita dashi tasha. Ranar ne kafayat ta soma gane waye ne Adiaha , dan kuwa tsabar asirinta data tonosu masu yawa yau agaban mutane in a innocent manner har saida ta kawo maganan yasrah aciki ta kara daureta gam gam. Gashi saida ta saka akasa kafayat ta bawa uwarta hjy fatihat ruwan poison agaban kowa tasha hakan ta dinga bikigima tanata fama da azaban ciwon ciki tana aman jini kafayat tay kmar zata haukace Da kyar ma Ahmed ya hakura dan kiris ya rage ya zuke numfashi daga kirjin kafayat dayaji wai tanason ta kwabar ma yasranshi cikinsa. Atakaice kafin agama warware wnn case din sister zainab ta zuga ma jikin kafayat dorina daya kwana a mangwada mai barkwano wanda tazo dashi ajakarta yafi sau hamsin ajiki. Kamar da wasa aka toni asirin kafayat tsafff tsaf wanda Adiaha ce ta tono rabin muguntarta wanda ba'a sani ba case din ya dadayin tsauri sosai akansu kamr batun zancen kisan kai dasuke son yi Adiaha ta bata shaida akai. Atake akama kafayat da uwarta fatihat data kusa mutuwa aka jasu cikin haukar ture awajen akay watsi dasu waje sunata ihu suna kuka walakanci da basu taba cin karo dashi a rayuwarsu ba shine ba suka kwasa a gidan jimada, nan aka kamasu da laifuka manyan manya kamr na attempting kisan kai da sata, da sauransu, bayan an dankara mata bugu ga saki uku, snn haka aka wuce da su gidan tsaro ita da likita da mamanta. Bayan nan komi ya lafa, gidan alhaj bello jimada bello ya dau saiti kmr ma ayi ba, nan su anty ramoutu suka sauke kansu sosai sukanemi yafiyar hajy khadijat aka yayyayafe juna. Kusan kuwa sati guda aka dauka ana zuwa kotu ana case kafin aka yanke masu kafayat final hukuncin su kowa dede gwargadon abunda ya aikata. Bayan shanyewar jiki da kuma sudden news na mutuwar hjy fatihat rayuwar kafayat ta rushe gabaki daya,. Ahakan ma bata tashi zaucewa ba saida ta fahimce cewa revenge ne kawai Adiaha ta dauka akanta akan abubuwan hana haihuwa datay mata danata rayuwar agidan Ahmed. Daga nan cikin yari take fama da tabon hankli muraran tana hauka tare datunanin rayuwarta dayazo karshe sabida aljanun dasuka shiga jikinta suna azabatar da ita kowani rana .. Tabbas dan hakin daka raina wata rana shine zai tsole maka idanunka. Littafi *IDLE WOMAN BY SURAYYAHMS* BOOK 1. LITTAFI NE ne mai dauke da *SIMPLE* home BUT VERY *EFFECITIVE* remedy na KUSAN DUKANIN WOMEN PROBLEMS. Idan period dinki is too DARK kuma yana wari sosai. KO KUNA FAMA DA KAIKAYIN GABA DA VAGINAL DISCHAGE DIN DA BAKISAN KANSU BA KO PERIOD baya zuwa da yawa ko yana zuwa over dose koma fallobian tube ya toshe baku daukar ciki ta dadi, KO kina FAMA DA shegun toilet INFECTION DA SUKA GURBATA MIKI HAR CIKN JININKI BAKISANI BA, PELVIC OR SEXUAL TRANSMITED DISEASES NE MASU TOSHE BAKIN MAHAIFA, I MEAN KO WANI IRIN CIWON INFECTION NE JUST NAME IT. HAIHUWA NE BAKIYI SABODA👇🏿 FIBROID CIKIN BAYAN HAIFA YAWAN ƁARI LOWS cervical fluid COUNT CYSTIC INFECTIONS? KINASON KWAN HAIHUWAR KI YAY KARFI DA QUALITY? STRONG VAGINAL INFECTION FLUSHER? LOW LIBIDO NE? KO KUWA SEXUAL WEAKNESS? *BA ANAN LITTAFIN "IDLE WOMAN BY SURAYYAHMS YA TSAYA BA FA* DA AKWAI KARAMIN E-BOOK PACKAGE NA DEDE SHIDIN ZALLAN *TOILET INFECTIONS NE* MAI DAUKE DA 5# GUD HOME REMEDIES DA SUNAN ABUNDA AKE BUKATA NA HADAWA DA YADDA ZAKU HADASHI DA CUTUKKAN DAYAKE MAGANCEWA . PRICE DINSHI IS *800 NAIRA KACAL* SAI KUMA *GOLDEN PACKAGE* MUNA DA KALOLIN EFFECTIVE TOILET INFECTIONS FIYE DA BIYAR ACIKI, INFECTION FLUSHERS, DA SEXUAL PROBLEMS, DA REMEDY MATSALAN RASHIN HAIHUWA DA HADIN MAGANIN MATA YADDA AKEYI DA CUTAR DAKE MAGANINTA DATAKEY. PRICE DINSHI 1,500 NE KACAL AKWAI *EXCLUSIVE PACKAGE* WANDA YAKE DA FULL PACKAGE HADDA SIRRIKA MASU DUMBIN YAWA WANDA HANNUNA BAZAI IYA RUBUTO DUKANSU BA EXLUSIVE PACKAGE KANKAT NE SHINE NAKE KIRA DA BODY ENHANCER GALLERIA E-BOOK NE AMMA SIRRIN CIKINSHI SAI WANDA YA SIYESHI KAWAI. 3K NA ZALLAN MAGANI 5K HARDA SEXUAL ENHANCERS. EVEDY IDLE WOMAN BY SURAYYAHMS E BOOOK SERIES ZAI ZAMA AVAILABLE ON *10TH AUGUST IN SHA ALLAH* DUKA CATEGORYN DA MUTUM YAKE SO ZAI SAMU. PAYMENT VIA *0152983148* MOHD SURAYY SULE *GTB CHAT* 08060712446. U WILL NEVE REGRET BUYING THESE E-BOOKS. @25th august completed book released WRITING BREAK BONUS!!!!!!! Talla tallah tallah..... *🪄"AUREN MUTU KA RABA....!* By surayyahms *"Mijinta ne dan ra'ayi cikakken dan boko,koda sukayi aure a farkon Auren ya nuna mata baya bukatar haihuwa. Koda tay cikin zaisaka ta zubar kotana so ko bata so,sai gashi rana daya kwasam tay asarar mahaifarta na dindin din shikuma yay mata Alkawarin zama da ita "MUTUKA RABA". Shin menene zai faru anan gaba da Allah ya zubawa zuciyarsa wata sabuwar sha'awar samun haihuwa..?* Wnn littafin sabo ne fill fill angamashi tun tuni Saura ayi editing ne asakashi a document so it Will be AVAILABLE to readers ONLY IN COMPLETED COPY ON 25TH AUGUST IN SHA ALLAH duk mai so bini anan 08060712446 Chat. [7/31, 2:48 PM] SURAYYAHMS: Kwance tashi Hakanan rayuwarsu agidan alhaj Bello jimada ta fara kasancewa mai cike da wani iriyar sabuwar salo mai azaban dadi da sauki ga kuma yelwan arxiki da zumunci dan kuwa tun bayan warware dukan wasu matsala dake tafe da cases na kafayat da akayi agdan saiya zamto kamar wani babban gajimaren duhu ne aka yaye akan saman gidan nasu daya dade yanaha nasu samun dukan nutsuwa da kwanciyar hankli. Bayan case din saida aka hada babban shagali mai ji da lafiya akay colourful ashoebe, with touch and sparkles of owambe no ogara ogara, domin kuwa hidimace irinta asalin exlusive yoruba party scater na babban family get together na re union aka yi sadaka aka ciyar da mabukata da almajirai akay having long lasting and memorial fun activities akay hotuna na soyayya da yan uwanta aka aje tarihi kafin nan su brothr kaxim duk suka koma bakin harkoknisu. Saidai wann karon brother kazim da familynsa duka ya wuce kasar wajen wanda dama babban burin anty adizat kenan kullum taganta kusa da mijinta. Agidan sai Ya dawo daga su anty nurat sai Su anty mojushola da suka dawo zama dasu suna masu occupying dayan sashen cikin main house da kafayat ta bari abisa adalcin hajy khadijatu ta kara amsarsu agidan hannu bibbiyu aka fara shimfida wata sbauwar rayuwa mai tsafta cike da girmama juna. Sosai su anty ramatou suka dawo suna nunawa yasrah gata mai dumbin yawa da tsantsar soyyaya barinma datake dauke da dan karamin cikin dansu Damilare kusan ayanzu itace star girl shalelen gidan gabaki daya,s osai yasrah ta sauya tay bulbul ta murje ta kara haske tay kyau sosai kamar ba ita ba domin kulawa kam tana samunsa ba laifi ganan ahmed bai kyaleta ba hakama iyayen nasa. Dadei gwargado Adiaha ma tana mai kara samun daraja da daukaka a idanunsu musmn ma da haryau suke kan gode mata akan tono asirin kafayat datay abainar jama'a data tashi kashe musu ubansu. Saidai yau da gobe ya wuce wasa, zuciya akace tsoka ce bata da ƙashi. Duk da warwaruwa da kuma maslahan matsaloli dayake addabar familyn jimada bai hana zuciyar Adiaha raunatuwa akowani dakikianin rana datake kallon mafarkinta akan masoyaninta Ahmed yana dada rugujewa ba. Dan a komima yadda takeson taga tana dannewa wani abun yana mugun mata ciwo yana kuma taɓa mata saitin kwakwalta musm ma da cikin yasrah yafara kwari sai ta duba taga kamr gabaki daya rayuwar Ahmed dinta, farin cikinsa da dariyarsa da kuma annashuwarsa, tare cikekkn nitsuwarsa, da kwanciyar hanklinsa gabaki daya yanaga kan yasrah ne ayanxu. Just like the way she just can't control her undeyieng love for him sai taga ashe hakane shima yake ji akan matarsa yasrah. Wani irin rayuwa mai azaban dadi mai cike da shaukin romansiyayya wal hakikiya take kallo yakeyi da yasrahn wanda haryau ita bata ji qamshin samun rabin wann matsayin a zucyarsa ba koda kuwa zai tursasa kansa sai dubune ta san bazai ma taɓayuwa ba. She have to carry the budern of watching the love of her life with the love of his life living the exct same life she is dreaming to live with him all her life. Yasrah bata cutar da ita amma Abun sosai yana mata ciwon ganin dukan mafarkin datay akan rayuwarta da Ahmed shine yake faruwa zak zak ata fannin yasrah ba ita ba.. Ahmed is now a very soft and romantic husband wuce mislin yadda zata iya misaltawa wa wani dan adam ya fahinceta. Kwanan nan ma Har girki da aikin gidan taga duk yana koya sabida dan kawai yasrah tay farinciki sosai dashi. Komin dare in yasrah tana bukatarsa he wll alwys be der kamr fatalwa pampering her and assuring her that he loves her dearly and openly and genuinely bai damuba. Adiaha ta shiga wani mayuwacin halin da ita kadaice tasan metakeji aranta dan kuwa harta fara tunanin ta kashe kanta kawai ta huta dan batasan ina rayuwarta ya dosa ayanzu ba. Kusan dolene taga Ahmed yake waiwayo gareta, even thou yana kkrin yin adalci ne amma bata iya tantacewa ko dan sabida ita yake adalci genuinely ko dan kawai dan yasrahn ce take son yana treating dinsu haka. His life is now revolving around yasrah's comand and wish wnn kam tasani babu karya aciiki. "But what's really her stand in his hear and his life?...shiyasa duk wani kudin hasafi da abun duniya dayake bata itama dan ta sake fuska da su ayanzu batama jin dadinsu komi ma dai baya burgeta. Duk dare inta mirgina ta tana tunanin abubuwan shashanci datay domin ta samu soyayyar Ahmed she usually ends up with a strong depression nd a suicidal tots. Musmmn yadda ta sadaukar masa da komi nata tun daga kan iyaye, addini da kuma kabilarta ta biyoshi nan da sunan soyayya. Day by by day cikin yasrah yana dada kara kwanaki sedai agaban idonta tana kallon yadda Ahmed is just growing more craizer in love with evrything about his wife abun na mata mugun zafi da ciwo aranta bana wasa ba saidai batasan wa zata saukewa fushin akansa taji tadan huce ba. Tasha yin kkrn neman shawarar kakarta akan yadda zatay amma ina lisafin baiya tafiya mata daidai cos with the way Ahmed is super craxy about his love story with yasrah wanda yasa takey ma rayuwarta kallon rayuwan datayi shi acikin asara da kuskure gabaki dayanshi. Ahanki tafara realising kuskurenta, like how she make a big mistake by loving sumone dis much dat she found out later dat person will neva love her back in return no matter what she secrifice in life for his sake. Not even her self worth. Her religion, her parent, or her identitity. Nobody owes her any pity or any explanations or sympathy duk abunda tay sai take ganin kamr ma tsantsar son zuciyarta ne kawai ya jawo mata shi ba makuhuwar soyayyar Ahmed data dorawa kanta ba. Da kyar ta ita gane cewa love is not won like a war in a battle field, cos love simply earned by matual acceptance and pure show of respect for each others feelings. Aranta Tayita ayyana mugayen tunani kala kala kamr na cutar da yasra bada sannisu ba da drugs, ta sha son ta hada mata ruwan wanka da electri shocking, taso jin kawai ra kashe yasrah in an accident na gobara akitchen. Hakama tasha son tana serving dinta abinci da Poison. Kai Hatta attempting din Turata akan matakala tay dan tay bleeding Ahmed ya rasa cikin Duk da haka komi baiyu ba. After like 7 gud month Da ahmed yazo yace zai kai yasra kasar waje tay hutu duk ta dauka ko wasa yake mata saidai Batama hankara ba kawa taji harsun tafi ita kuma aka barta anan tana fama da shagonta duk dama harkallanta ya dada buduwa tana samun kudin sosai sedai batada dandanin nitsuwa da kwanciyar hankli. Gashi yanzu da tafara ganewa bata da space azucyar Ahmed take ta fara tunanin abubuwan datay ma iyayenta na tozarci da kunyatarwa akansa kullum ta tuna su sai taciji yatsarta sosai tay kuka mai yawa mai kuma cike da nadama da danasanin wann rayuwar son zuciya data debar makanta. Wata biyu masu kyau su ahmed sukaje sukasha a new zealand acan kan pacific island sunda suka murje kansu shaukakkiar soyayyarsu har cikin yasrah yakai 8 month snn ya dawo mata shi kadai batare da ysrhn ba. Adiaha was sumhow upset da batasan inda aka kai yasran ba dan daga bisani ne ma takeji ana rade rade ana cewa ai yanada gidan kansa daya aje matarsan aciki. Its hurts her soo much da Ahmed bai taba kaita asalin gidansa ba duk tsawon zamansu atare a matsayinsu na maaurata So when she found out tru his friend Banky then sai taji kawai inbata koya ma Ahemd hankli ba hala bazata taɓa hucewa ba. She started planing a silent kidnaped har kuwa tay nasarar sace yasrahn da tsohuwar ciki batare da anmayi suspecting inta ba. Lokaci gudata jefa Ahmed cikin wani irin mayuwacin hali na damuwa,anata zafafa bincike Ahmed ya dawo baya bacci baya cin Abinci,dataga kamr bankyn ma zai kawo mata matsala shima nan tasaka shi a comma, Kullum zataje sace ciki taje mabuya suyi hira da yasrah tana gaya mata yadda takejin radadi daa ciwo akan Ahmed har tana hanata ruwan sha saita roka tana kuka tana mamankin zucyar Adiaha aranta sosai. Ahaka tay shigar mace mai fuska biyu wa familynta dan kawai taga tanacin uban Ahmed yadda yakamata, hakan nan ta tsime tana mai sakawa men dinta suna de-de-ta masa kahon zucyarsa da tulin fargaba da tsoron rasa muradin ransa yasra da abunda yake cikinta daya kwallafa ransa akai. Sati biyu Adiaha ta deba tana aikata masa hakan amma bakaramin wakalantashi tay ba saida ta maida zucyarsa da yanayinsa ya dawo abar tausayi . Abu dayane ya kawo mata wato raunin zuciya dataso tafara jin tausayi sai kuma taji inama acr ace ta dauki advantage nashi tay cikin itama ta zauna tare dasu. Ranar Ahmed yay mafarki yasrahnsa ya tashi yana mata kuka, ta lallameshi har ta rinja yeshi sukayi sex taji dadi sosai. Suna bacci can cikin dare sai kawai yaji ta cikin dare tana wayar akan cewa zata fita da dare sabida yasran tana son tafara ciwon nakuda kuma batason wani abun ya samesu ahaka. Baima iya amincewa da hakan akunnuwansa ba, but He gather courage ya fito yy following inta abaya secrtly yaje ya laɓe abaya yaganta tare da goons din da take sakawa suna razana shi. Tunda yake bai taɓa tsorata da lamarin mata irin na ranar ba, jikinshi atake ya dau karkrawa yafara rawa atake ya zulle yaje ya kira brother hamzat ya gaya masa acikin daren. within few minute bata lura ba cos operation dinta was too clean babu hayaniya dake kowa ya gama amincewa da ita anata mata kallon mai tausayi da hakuri wanda babu wanda ko a mafarki zaiy tsammanin cewa itace ta sace yasrah da tsohuwar cikin nan snn tay shiru tabar Ahemd da kuka, da ciwon zuciya da muka dukan famlynta acikin matsanancin damuwa da tashin hankli Wajajen 3:30 na dare lkcin itada men din nata duk sun sakankance suna zancen yadda zasuyi kwasam Akayi ambushing dinsu adede sunasonsu gudu da yasrahn, duk dai tabi ta galabaita cikinta na mata tsinannen ciwo tanata kuka sosai dan yau din ne ta cika satin ta biyu hannun Adiaha. Red handed aka kamasu awajen, fadin irin abunda Ahmed yay ma Adiaha na tozarci awajen bazaima fassaru ba,dan atake atake saketa saki uku ta dinga birgaima tana kuka tana riko kafarsa tana cewa sharrin shedan ne. Daga nan aka wuce da yasrahn emrgency aka fara dubata acikin gaggawa anamai bata temakon gaggawa sabida azaban yunwar da Adiaha take mata horo dashi ga tsohuwar ciki. Washe gari unfortunate news na abunda Adiaha tay atake ya karade gidan alhaj bello jimada hjy khdijatu tsabar fushi da mamakin abun adiaha har saida ta rabza mata mari agaban hukuma kowa a famly yay Allah wadar da ita. Later akay case dinta akotu aka kulleta for 6 gud months agidan gyaran hali duk dama yasrah da hajy khadijatu harda alhaj bello jimada haryau suna nan makale da ita aransu dan kuwa haryau kallon mai rauni sukeyi mata har kasan ransu sunason suga suna taimaka mata ta dawo jikinsu dan sunsan wacece adiaha. Kuma dama adam dama dolene wata rana ya gaza amma rikicn mutane irin su sister zainab da anty moju yasaka aka dan dakata kadan. Within wayann lokutan bakaramin wahala Adiaha tasha ita kadai ba. She lost all her good reputations and trust a idon mutane da yawa. Saidai ata dayan fannin tausayi da kuma halun imanu irinna matansa yasrah sosai yay rinjaye akansa wajen nutsar da zuciyarsa akan case din Adiaha da aka rufe neman kirif sabida babu wanda yazo nemanta daga gidansu acan kauyr haryau bare atayata fighting case din a kotu asaketa, she is just being put into awaiting trial inda ake aje marasa gata da galihu. kakartan kuma tana matsanancin ciwo anata harsashen waiko ma ta rasu, bayan sun haihu yasrah ta nemesu aboye sosai amma batasa mesu ba. Duk da hakan batayin kasa agwiwa wajen yawan masa tuni da masa nasiha tare da tuno masa da nashi irin gazawar da kuma kuskuren daya tafka akan rayuwar adiaha. Kullum suka tada maganar saita tuhume shi da tambayar shin menene kskuren dan mutum Allah ya jarabce shi da sonka haka? Duk wani abubuwan da Adiaha tayita gaya mata lkcin data dauketa saida ta gagagaya masa tun abun bai damesa ba har yazo ya fara damunsa sosai yana hanasa bacci saiyana tonuwa da kukan datakeyi masa mai karsashi inatana gaya masa tana azaban sonshi bazata rayu inbabu shi ba har agaban iyayenta yasan tay masa haka sai kuma yaji tausaynta yaji kamar bai kyauta ma rayuwarta ba. Adan dolensa ya sauko yay nadama snn ya neme mata lawyer dakansa musmm ma dayaga iyayensa ma haryau basu samu nutsuwa a zcyrsu akan lamarin Adiahar ba. Saidai Banda Su hyjta kadija dasuke zuwa gidan gyaran halin akai kai sunadan dubata as her family suna mata nasiha suna bata comforts Ahmed bai amince ma yasrah tana xuwa wajen ba. Ata fanninsa tun kafin asaketa suka hada kai tare da matarsa yasran suna masu mai aika ma iyayenta abubuwan abinci dana masarufi kusan kowani wata batare da sanninsu ba dan kyautawawa. Sai can daga baya data fito a prison din take shan mamaki ganin yadda duka familyn jimada suka yafe mata suka amsheta suka kuma rakota har garin calabar, anan gaban iyayenta aka je gidan sarkin yarensu akay magana ta fahimtar juna da dattako, snn aka shirya tsakananinta da iyayenta suka yafe mata da kyar snn suka kyaleta dan tay sana'arta da kuma Addinin datake so din anan Abuja. She was sooo suprised to see dat Ahmed ne ya fara nemanta gafara bai barta tacemai komi ba musmmn ma akan Irin zaman da sukayi snn yace mata ba laifinta bane akan dukkan wani abunda ta masa shima din yay nadama kuma yasani cewa ya tafka mata kuskure masu yawa danata rayuwar. Tun bayan hakan daya faru tsakaninsu Adiaha ta samu relieve acikim zuciyarta da rayuwarta sai taji ma ko mai sunan Ahmed bata sha'awar ji a kusa da ita bare taso shi. Its indeeed a day she wll neva forget in her life. Familyn jimada sun bata gurbi na zamowa musu tamkar yar uwa amma kunya da sanin kimarta kanta datay ayanxu yasaka bata yadda ta zauna atare dasu ba. Saidai sosai tay farinciki jin da suka ambaceta a jerin wanda suke daukawa matsayin yarsu ta jini na har abada. Business dinta na Abuja da Ahmed ya bata shine ta bawa iyayen nata takaisu abujan suna zama ita kuma fara saita rayuwarta ahankli daga bisani ta koma lagos state tana zama tana huzling sosai harta bude sabuwar rayuwarta mai kyau da tsafta acan. Irin soyayyarta datake muradin bai jima ma ta sameshi awajen lawyen da Ahmed ya sakashi ya fito da ita during her court trial.. basu wani ja neman ba sukayi auren su ta shiga gidan a matsayin scnd wife dinsa shima musulmi ne na kwarai, jefi jefi haka tana keeping in touch da familyn jimada ana dan gaisawa. After 1 year 6 months. Daga cikin makaken hadadden gidan Ahmed dan karamar yaro ne namiji fari sol dashi da baza gaza 1 yr 3 months ba mai azaban kama dashi kamr an tsaga kara an tsaga yake bacci akan lallaunsa gadon crdle dinsa iyayen nasa duka biyu suna masa adduar bacci akansa. Bayan sun kammala saka little Adetola othman Damilaren su bacci haka ya dinga kallon shafaffen cikin yasran yana murmushi, can bata hankara ba sunkuce matarsa sukay saman yana mai cewa I want my baby to stay clean", yasrah ta tsuke baki jin yace babynshi tace "ni banyin wankan kuma sai anjima" baibi ta kanta ba ya cire duka kayan dake jikinta sai nonnokewa takeyi wai ita kunya ya rage daga ita sai inner wears ya janyo towel ya daura mata, cak ya dauketa yayi hanyan toilet da ita sai da yaje ta bakin toilet ganin da gaske yake tayi maza ta sauko daga jikinshi har cikin ranshi yaji wannan wuntsilawar da tayi yayi saurin rikota ya hade rai yace "kinada hankali kuwa, bakisan da wani Babyna a jikinki ba, I will shock you next time you try dis zumburo mishi baki tayi tace Toh zanyi wankan da kaina nace. Kwafa yaja ya kamo hannunta suka shiga toilet d'n, tana nan tsaye har lokacin yana rike da hannunta daya ya hada mata ruwan wanka a bathtub din, ya juyo zai cire mata towel din tayi maza ta riqe da karfi tayi raurau da ido tace "Dan Allah mana love zanyi da kaina nace, kallonta kawai yakeyi ganin yadda tayi maganan har idonta ya cicciko da shagwaba ya janye hannunshi a hankali yana kallonta yace "to be careful. ajiyar zuciya ta sauke ya janye mata curtain din bayin gida yaje ya zauna daga gefe yana jiran ta gama bata fi 10 mins ta fito daga cikin abin wankan daure da towel dinta, da sauri ya mike ya dauketa cak yayi waje da ita, kan chair ya ajiyeta, itakam sai mamakinshi takeyi gaba daya ganin ya janyo wani dan box ya fidda hand dryer a ciki Wai yaaa Ahmed din ne mai yin duka wadannan abubuwan da zucyarsa wani part din zuciyarta kam dadin abinda ya ke mata ta dinga ji, a hankali ya shiga drying gashin kamar mai tsoron tabawa itakam har wani lumshe ido takeyi dan jin dadi, sai da ya gama drying ya dauko man gashinshi ya shiga shafa mata su yayi parking mata gashinta Dariyar yadda yayi parking gashin ya bata, murmushin shima yayi, yana gamawa ya shafa mata nashi man jikin ya fesa mata cool turaru kanshi, tana zaune ya bude wardrobe dnshi ya fiddo wata shirt dinsa red mai dogon hannu da boxer dinshi shikuma white sabbi duka ya mika mata tasaka shi da kanshi mamakin kanshi yakeyi kan abinda yake aikatawa yau he never tot he will be doing abubuwan nan for a lady, wara mishi ido tayi tace Na meye?" Yace "Wear them, tace "Ai zan saka", mika mata yayi ta karba a sanyaye tace "toh nikam ka rufe idonka", dariya ta bashi yace "in karba in saka miki kenan da sauri ta girgiza mishi kai, da murmushi a fuskanshi yace "Then wear them", kamar zatayi kuka ta shiga bare boxer daga cikin leda, shi ya karba ya bude mata su ya miko,da sauri ta juya zatayi toilet a guje yayi maza ya fizgota, hade rai yayi yace "ban hanaki tsalle ba", ta marairaice tace "toh bazan sake ba. ganin ya tsareta da ido ta fara saka kayan shiko sai muguwar smirking yakeyi baisan lokacin da ya furta "Wow" ba bayan ta gama saka kayan, itakam kasa dago kanta tayi ganin yar rigar iya cinya, takowa yayi yazo har gabanta ya dago habarta yana kallonta, daidai fuskarta ya sunkuyo yace "You look cute wifey ya mata kiss asaman goshinta itakam kasa dagowa tayi ta kalleshi sai ji tayi ya dagata yayi gado da ita. a jikinshi ya kwantar da ita ya warware gashin da ya tufke da kanshi ya shiga kwantar mata da gashinta,a hankali ya rada mata a kunne "kiyi baccinki kinji, kamar ya sani kuwa bacci ne ke fizgarta,kamin yace komai har tayi bacci a jikinshi, ido ya tsura mata yana kallon sexy figure dinta dake kwance. a hankali ya sakalo hannunshi ta cikin rigarta yanata shafa kan cikinta da yake a shafe tareda lumshe ido yana jin wani irin exceptional feeling na kwanciyar hankli wanda daban da bai taba experiencing ba, da sauri ya dan dage rigar yana kallon flat tummy dinta, wai wannan cikin ne yanzu mutum xai fito a ciki, murmushine yayi escaping lips dinshi, a hankali ya daura lips dainshi kan cikin nata yayi kissing yace Yasrah i just can't wait to see our second baby, I wish she will be a girl so that love her till my last breath", da sauri ya dago kanshi jin yace her, wa yace mishi mace zata haifa, kai ya kada yana murmushi jin kasalallen muryanta cikin bacci tana cewa "I want a baby girl tooo. Yay smirking yace yeah, just like you ya kalli Face dinta dake kwance har ta fara baccinta peacefully ya daura yatsunshi kan face dinn nata yace Including your cute lips Baby sai ya tuna ranar ma cewa take in mace ce sunan anty reeman ta zasu mayar mata kodan babanta ya zamu mai bata soyayyar da anty reeman tay deseving. Murmushi kawai yay dai yanata kallonta tana baccinta bata ma san mey yakeyi ba, a hankali ya gyara zamanshi ya gyara mata kwanciyarta dan taji dadin Baccin nata, ya lumshe idonsa yanata tunowa da kirkin Adiaha ,wani nannnauyr ajiyar xuciya ya sauke tare da cewa "toh Allah ya kawo mana Reema lafiya and in Sha Allah we will both treat and love her like she deseves... ALHAMDULLAHI ANAN MUKA KAWO KARSHEN LABARIN KISHIYAR KABILAH KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MABA BAKI DAYA. LittafiN *IDLE WOMAN BY SURAYYAHMS* BOOK 1. LITTAFI NE ne mai dauke da *SIMPLE* home BUT VERY *EFFECITIVE* remedy na KUSAN DUKANIN WOMEN PROBLEMS. Idan period dinki is too DARK kuma yana wari sosai. KO KUNA FAMA DA KAIKAYIN GABA DA VAGINAL DISCHAGE DIN DA BAKISAN KANSU BA KO PERIOD baya zuwa da yawa ko yana zuwa over dose koma fallobian tube ya toshe baku daukar ciki ta dadi, KO kina FAMA DA shegun toilet INFECTION DA SUKA GURBATA MIKI HAR CIKN JININKI BAKISANI BA, PELVIC OR SEXUAL TRANSMITED DISEASES NE MASU TOSHE BAKIN MAHAIFA, I MEAN KO WANI IRIN CIWON INFECTION NE JUST NAME IT. HAIHUWA NE BAKIYI SABODA👇🏿 FIBROID CIKIN BAYAN HAIFA YAWAN ƁARI LOWS cervical fluid COUNT CYSTIC INFECTIONS? KINASON KWAN HAIHUWAR KI YAY KARFI DA QUALITY? STRONG VAGINAL INFECTION FLUSHER? LOW LIBIDO NE? KO KUWA SEXUAL WEAKNESS? *BA ANAN LITTAFIN "IDLE WOMAN BY SURAYYAHMS YA TSAYA BA FA* DA AKWAI KARAMIN E-BOOK PACKAGE NA DEDE SHIDIN ZALLAN *TOILET INFECTIONS NE* MAI DAUKE DA 5# GUD HOME REMEDIES DA SUNAN ABUNDA AKE BUKATA NA HADAWA DA YADDA ZAKU HADASHI DA CUTUKKAN DAYAKE MAGANCEWA . PRICE DINSHI IS *800 NAIRA KACAL* SAI KUMA *GOLDEN PACKAGE* MUNA DA KALOLIN EFFECTIVE TOILET INFECTIONS FIYE DA BIYAR ACIKI, INFECTION FLUSHERS, DA SEXUAL PROBLEMS, DA REMEDY MATSALAN RASHIN HAIHUWA DA HADIN MAGANIN MATA YADDA AKEYI DA CUTAR DAKE MAGANINTA DATAKEY. PRICE DINSHI 1,500 NE KACAL AKWAI *EXCLUSIVE PACKAGE* WANDA YAKE DA FULL PACKAGE HADDA SIRRIKA MASU DUMBIN YAWA WANDA HANNUNA BAZAI IYA RUBUTO DUKANSU BA EXLUSIVE PACKAGE KANKAT NE SHINE NAKE KIRA DA BODY ENHANCER GALLERIA E-BOOK NE AMMA SIRRIN CIKINSHI SAI WANDA YA SIYESHI KAWAI. 3K NA ZALLAN MAGANI 5K HARDA SEXUAL ENHANCERS. EVEDY IDLE WOMAN BY SURAYYAHMS E BOOOK SERIES ZAI ZAMA AVAILABLE ON *10TH AUGUST IN SHA ALLAH* DUKA CATEGORYN DA MUTUM YAKE SO ZAI SAMU. PAYMENT VIA *0152983148* MOHD SURAYY SULE *GTB CHAT* 08060712446. U WILL NEVE REGRET BUYING THESE E-BOOKS. @25th august completed book released WRITING BREAK BONUS ma'ana zanje takaitacen hutun rubutu a group na posting!!!!!!! Talla tallah tallah..... *🪄"AUREN MUTU KA RABA....!* By surayyahms *"Mijinta ne dan ra'ayi cikakken dan boko,koda sukayi aure a farkon Auren ya nuna mata baya bukatar haihuwa. Koda tay cikin zaisaka ta zubar kotana so ko bata so,sai gashi rana daya kwasam tay asarar mahaifarta na dindin din shikuma yay mata Alkawarin zama da ita "MUTUKA RABA". Shin menene zai faru anan gaba da Allah ya zubawa zuciyarsa wata sabuwar sha'awar samun haihuwa..?* Wnn littafin sabo ne fill fill angamashi tun tuni Saura ayi editing ne asakashi a document so it Will be AVAILABLE to readers ONLY IN COMPLETED COPY ON 25TH AUGUST IN SHA ALLAH duk mai so bini anan 08060712446 Chat. Kishiyar kabila na kudine 08060712446