********************** ⬇ *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 1_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........“Wannan shine mafi wahalar al'amari Sir!. Dan Baba ko waya baya amfani da ita. Amma tunda har kaga ya bada saƙo a baka, duk sanda yaso zai bayyana a gareka. Dan tabbas yana sane da duk motsinka.”         “Yaushe ya bada wannan saƙon ka bani?”.        “A ranar da akai walimar bikin ku ne”.       “Ina buƙatar kamaninsa”.    “Tun ƙuruciya da na sanshi baya bayyana fuska. A koda yaushe yana cikin naɗin rawani ne”.        Dadah bai sake magana ba. Tsahon mintuna goma. Sai kuma ya baro inda yake ya sake dawowa inda ya tashi ya zauna. Zancen ainahin abinda ya tarasu ya ɗakko batare daya sake cewa komai akan batun Baba ba. Laptop ɗinsa dake gefe ya ɗauka, yay danne-danne sannan ya miƙama Imran.          “Wannan shine location ɗinsa. A daren yau zai iso. Yana ɗaukar kwanaki bakwai a kowane ƙarshen wata.”         Imran ya jinjina kai yana sauke ajiyar zuciya idonsa akan screen ɗin laptop ɗin, sai kuma ya miƙama Faro yana faɗin, “In sha ALLAHU yazo hannu kenan. Yanzu miye target ɗin?”.        “Zai mutu a zahiri, amma zai kasance rayayye a hannunmu.”     Dariya Faro yayi, tare da faɗin, “Ashe yaga boni. To ya batun barin gawa? Dan nasan yanda yake da ɗaurin ƙugu ga manyan ƙasar sa dole zasu so yi masa bikin biznewa”.         “Dole zamu samar da sabuwar gawa wadda zatai dai-dai da jikinsa”.       “Hakan na nufin sai mun fara samarwa kafin Operation?”.      “Tsarin kenan”.   Dadah ya amsa a taƙaice. Kawu Tanimu dake saurarensu sai yaji sun ƙara birgeshi. Ya miƙe ɗauke da laptop ɗin da shima ya gama kalla ya kai gaban Dadah ya ajiye. Dai-dai Imran na tambayar Dadah “Samar da gawar nan zaifi komai bamu wahala nake ga. Yanzu wane plan ne a ƙasa?”.      Shiru babu wanda ya amsa, dan haka a karo na farko T-Dalha ya ɗan ɗaga hannu alamar neman izinin magana. Su duka kallonsa sukai. Kafin Dadah yay masa alamar yayi. Faro kuma ya gyara zama yana zuba musu shayi tare da ɗaukar dabino dake cikin wani kyakkyawan bowl yakai bakinsa.        T-Dalha ya ce, “Thank you Sir. Ina ganin kubar komai a hannuna game da samar da gawar”.        “Ka tabbatar?”.     “In sha ALLAHU”. “Okay mu sai muje step two. Akwai cemaras a gidan tako ina, muna baƙatar dakatar da su awa biyar kafin ɗaukarsa”.         “Shiga gidan fa?”.     Faro ya tambaya yana miƙama Dadah da yay maganar kofin shayi. Sai da ya koma ya zauna a mazauninsa, Dadah kuma yay ma shayinsa kusan sha uku kafin ya bashi amsa.         “Akwai yarinyarsa itace zata mana jagora”.      Sosai mamaki ya kama Imran, dan yasan Zakinsa baya amfani da Mata akan aikinsa. Cikin kasa haƙuru ya ce, “Wannan karon mi yasa?”.         Dada yay ƙaramin murmushi, dan yasan ina tambayar ta dosa. Idanunsa ya ɗan zubama Imran ɗin, sai kuma ya janye a slowly. Cike da basarwa ya furta. “Dole sai da itan”.     Shiru ya biyo baya. Dadah ya kalla agogon dake hannunsa. Kofin nasa shayin ya ajiye tare da miƙewa. Ya tura hannayen sa cikin aljihun wandonsa duka biyu yana kallonsu. “Little Shadow ta kusa tashi, lokacinku ya ƙare. Mu ƙarasa kwana lafiya”. Daga haka yabar wajen batare da jiran amsar kowannensu ba. Faro da Imran da suka saki baki da hanci suna kallonsa dariya ta ɗan suɓuce musu. Shi ko T-Dalha ƙasa yay da kai yana murmurshi da tsananin son ganin Zakanyar tasa matar Zakin su.         Dadah kam ko waiwayensu ma baiyi ba ya shige abinsa ya barsu da gulmarsu.          Daddy Imran ya katse gulmar tasu yana miƙewa da faɗin, “Kunga tunda an koremu sai mu tattara ƴammatan ƙafafunmu mu wuce.”        Cikin dariya Faro ya ce, “Idan kayi zuciya ka ƙara aure gobe kawai”.      Naushi Imran ya kai masa, ya kauce yana dariya da faɗin, “Wlhy karka nakasa ni, da kuka dama Biebalo ta barni na taho.”       Dariya sosai T-Dalha ke musu ƙasa-ƙasa. A haka dai suka koma ta inda suka shigo zuwa jirgin su da ke tafiya a hankali shima.... ∆÷÷÷÷÷∆÷÷÷÷÷∆          Kai tsaye bayi Dadah ya nufa, ya fara watsa ruwa sannan yay alwala. Baiyi gigin tada ƴar rikicinsa ba sai da yay rakata'aynul fijir. Ya santa da nauyin barci, dan haka koda ya yaye bargon da take ciki bai tsaya jan zance ba ya ɗagata cak zuwa bayi. Ruwa ya shafa mata bayan ya miƙar da ita tsaye ya jingina da jikinsa. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana ƙanƙamesa, sai kuma ta nema fara ƙunƙunin kuka.        “Shhh!!”.     Ya faɗa yana shafa bayanta. Kafin cike da lallashi ya ce, “Ya isa, muje kiyi alwala”.       “Dadah ka bari sai anjima”.    “No. Ba wannan maganar.” Ya faɗa yana sake ɗagota daga jikinsa. Dole ta buɗe ido kaɗan cikin layin barci. Fitsari tayi sannan alwala. Ya kama hannunta ganin yanda har yanzu take layi. Dama a haka kullum yake yaƙarta suke sallar asuba. Azkar ko ai sai dai a jikinsa. Indai son jiki ne ya bata award na zama lamba ɗaya. Kamar kuwa yanda ya faɗa suna idar da sallar ta matso ta shige jikinsa.          “Good morning, Dadah.” “How are you?” “I’m not okay…”  Ta faɗa tana tura masa baki da sake ƙanƙamesa. Idanu ya zubama fuskarta na tsawon sakanni sai kuma a hankali ya furta, “Mike damun ki?”.        “Barci”.    Ta faɗa a taƙaice. Ƙaramin murmurshi ya saki da sumbatar goshinta, sai kuma ya ɗagata cak ya maida saman gadon ya kwantar. Sake shige masa jiki tayi ta nannaɗe sa kamar ƴar mage. Ya ɗan ja numfashi ya fesar. Cikin jarumtar danne rikicin dake neman tada ƙura ya zame mata hijjab ɗinta datai salla. Itama abayar ya kama ya cire. Da sauri ta ƙara ƙadandanesa saboda yanda sanyi yay wani kalar shigarta.         “Akwai sanyi ne?”.      Ya faɗa cikin kunenta da raɗa. Idannunta a rufe ta jinjina masa kai. Kunya na baibaye ta tare da tsoro. Dan hatta bugun zuciyarta ya ɗan canja. (Ashe jiya cika baki ne hajjaju🤣).        Bargo yaja ya rufa musu, dan shima barcin yake buƙata, yasan kuma idan yace zai janye jikinsa yanda tai masa wannan ɗaurin goron rigima ce sabuwa zata tashi. A hankali abubuwa suka fara masa kai-kawo, yasan za'a rina, dan tun jiya haƙurinsa yakai wuya. Zuwan su Imran ɗin ne ma ya rage masa azabar da yake ji. Sai kuma ita ɗin daya bugar da maganin barci saboda wasu dalilinsa..        A karo na farko ya zubama fuskarta idanunsa dake a lausashe. Ya jima yana kallonta, kallon da take jinsa a jikinta da ɓargo. Dan tuni barci da take tattali ya gudu ma. Numfashi taja mai ƙarfi sakamakon saukar lips ɗinsa a kan nata. Tai ƙoƙarin janyewa amma ya hana hakan ta hanyar riƙe fuskarta da hannunsa. Tun tana tirje-turje har dai ta sallama. Sai dai yanda zuciyarta ke gudu hatta shi kansa yana ji.         Tun abu nayin kamar a iya sumbata zai dakata har aka koma wani sabon layin, mai sabon shafin littafi. Rawa jikinta ya fara, gaba ɗaya alwashinta na jiya na guduwa. Sabon tsoro da tashin hankali ya mamaye ta. Daren kwanaki uku da suka shuɗe ya shiga dawo mata tamkar a taswirar allon da ake talla saman titi...       “Calm down ƘAUNA”.    Kai ta shiga girgiza masa. Hawaye masu gudun tsiya na sauka a jikinsa. Duk da tausayinta dake son kwatarta wani gefe na zuciyarsa ƙarfafashi take. Tabbatar masa take zata iya ɗauka kamar farko. Ya cire tausayi ya samu komai ta yanda zata kasance irinsa. Ya gamsu da tabbatarwar ɗayar zuciyarsa, dan haka salon ya sake ɗaukar sabon sauyi. Komai ya koma bigiren da zafi-zafi....      Tabbas Nimrah ta tabbatar da fami yafi sabon ciwo. Dan yau a neman ceto har Nabeeha sai da ta shigo ciki. Daga ƙarshe kamar waccan ranar dai ta sake rasa numfashinta. Sai da manya suka dawo hayyacinsu ya fahimci tarihi ya sake maimaita kansa kenan. Yaji ba daɗi, sai dai dama doctor ya sanar masa da hakan zata dinga faruwa kafin komai ya daidaita. Dan dole sai a sannu-sannu ƙarfin nasa zai koma dai-dai misalin da yake a baya da bazai cutar ba.         Kamar ranar ya sa mata ruwa ta farfaɗo. Ai ko da farko da fasa masa ihun kukan daya sashi rufe mata baki da nashi ta fara. Rawar jikinta ce ta ƙaru, dan tayi tunanin sabon yaƙi ne za'a koma. Aiko da ƙyat ta tsallake rijiya da baya. Dan jin al'amarin zai sake juyewa Dadah ya janye, da hannunsa ya maye gurbinsa.     Sannan ya fara jera mata kalaman lallashi. Ta haɗiye ihun kukan, amma hawaye basu dakata ba. Hakama jikinta bai samu natsuwa ba. Da ƙyar ya kauda kai ya ɗauketa zuwa bayi. Sai da ya tabbatar ruwan zafi ya ratsa mata jiki yanda ya kamata duk da magiyar da take masa da kuka sannan ya barta. Da taimakon nasa dai suka tsaftace kansu ya sake ɗakkota. Bai tsaya bi takan neman komai ba ya sauketa a gadon yaja musu duvet. Gara ma shi akwai towel...        “Sleep”.     Ya faɗa cikin kunenta, sai kuma ya dawo ta inda idannunta suke ya fara hura mata iska. Dole ta sake rufesu da ƙyau. Kamar abin siddabaru cikin ƙanƙanin lokaci barci yace salamu alaikum, dan dama maganin bai gama sakinta ba...........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 2_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........“Mutuminka fa ya shiga TARKON MU. Yanzu haka yana cikin komar”. “Kuttt..... Kasa zanyi ashariya ma. Wai da gaske ko wasa?”. “Wlhy da gaske”. “Da ƙyau na wajena. Yanzu miye next?”. “Turama Boss saƙo.” “Ba ance baya ƙasar ba?”. “Eh tabbas baya nan. Amma kasan tunba yau ba yana amfani da layinsa aduk inda yake”. “Haka ne. Yanzu yaushe zamu haɗu? Dan nima gobe nake saka ran Baba zai ganni. Saboda na matsa da ajiye masa sakwanin buƙatar hakan a duk inda nasan zai gani”. “Kayi ƙyan kai. Inaga mu bari kawai sai kaje to”. “Okay, sai na jika ko ka jini”. Daga haka sukai sallama.... ########### Sosai Jiddah ta sake yima Nabeeha nasiha. Dan washe gari a gidan ta kusa yini. Sai dai sashen Mammah ta fara shiga. Tafi kuma awanni uku acan kafin ta dawo nan. Dan har sashen amare ta shiga da nasu Lailah. Lokacin data shiga sashen Nabeeha ta cika tai fam da fushi. Dan tun ɗazun Nana ta kawo mata gulmar zuwan nata. Jiddah tai dariya a zuciya. Kafin ta zauna tana lallashinta dan yanzu al'amarin na ƴar uwarta ya fara kaita ga tsoro. Ta fahimci bayan halin banza da zugar mutane akwai wautar ƴaƴan fari data haɗu da gatan da suka samu da rayuwa cikin al'adun da ba nasu ba duk suna taka rawa. Sai kuma halayya da masu iya magana ke kira zanen dushe. Irin su Nabeeha kuma zai yi wuya a samu tankwaruwarsu cikin sauƙi. A wani lokacin ma zasu dinga yin tufƙa ne kawai da warwara saboda rashin freedom ɗin kai daga zama masu ra'ayin kansu. Bayan nasiha ta zube mata magunguna, wasu ma a take tace ta sha su. Sannan ta fara da roƙonta kan tsayawa a ibada. “Aunty Ibada Abu ne mai amfani ga ɗan adam tamkar abinci da gangar jiki. Idan ka yawaita yin ƙyaƙyƙyawa sai ka zama mai nutsuwa da yawan kwarjini. Idan ka fi maida hankali ga yin aci barkatai sai komai ya ƙwace maka hatta kanka baka iya samarwa ƙa'idoji. Nasan bazai yiwu ki canja a lokaci guda ba, amma a hankali kina addu'a da yawaita ibada sai kiga tamkar tsuntsu komai ya tashi a kanki. Sannan zakiji sauƙin wannan zafin kishin naki na rashin nutsuwa. Dan duk mace mai irin kishi ki zaki sameta a wahale ne. Tauraron ta baya haske ga miji sam, sannan duk gaskiyarta mutane kan gaza fahimtarta. Ya kamata ki ɗau darasi daga abinda ya faru a baya wanda shine kike girba, nayi imanin zakiyi dariya dan UBANGIJI mai gafara ne, duk kuma yanda Yaya Haysam ya kai ga jin zafinki zai huce kamar komai bai faru ba. Dan ma ke baƙya bin abubuwa a hankali da tuni kin sauke masa shi komai ya daidaita. Amma ki sani in har kina son cigaba da zama lafiya wlhy dole sai kin karɓi wannan ƘADDARAR, sannan sai kin cire ma kanki tsanar ƴan uwansa. Aunty Nabeeha ki dinga tuna koda ba aure tsakaninki da Yaya Haysam tamkar ƴan uwa suke a garemu na jini, tun bamu san kammu ba Abbah yasha gaya mana Abban su shine masoyi mafi daraja a zuciyarsa da har ya mutu bazai daina kuka rasa shi ba. Mahaifinmu na ma mahaifinsu irin wannan soyayyar sai mu mu kasa son su? Sannan su kansu suna son mu, duba fa kiga hatta aurena Yaya Haysam ne yay komai duk da a lokacin bashi da komai, sannan duk rikicin da Momy ta nuna a aurenku da cin zarafin Mammah basu taɓa ɗaga kai sun kalleta ba. Dan ALLAH ki daina biye ma Momy tana ruruta miki ƙiyayyar waɗanda basu miki komai ba a zuciya. Kina son mijinki, dole kiso danginsa idan kina son zama lafiya. A rayuwar aure bafa da miji kawai ake yinta ba, dole harda danginsa, da ALLAH ya baku haihuwa yaya zakiyi tunda jininsu ne ƴaƴan?”. Nabeeha ta ɗan ja ajiyar zuciya, cikin katse Jiddah ta ce, “Sister wani abun bazaki gane shi ba, amma kawai bari zan duba”. Badan Jiddan taso ba ta ƙyaleta. Amma ta fahimci zantukanta wasu sun shiga kunnen Nabeeha wasu ko sun wuce ne kawai. Bata sake mata magana ba dan tasan UBANGIJI ne fa kawai mai shiryarwa ba mutane ba. Zata cigaba da mata addu'a da nasihar ko za'a dace.... %%%%%% Cikin barci zafin jikin Nimrah da wahalallen numfashinta dake fita da nauyi ya farkar da Dadah. Da ƙyar ta yarda ya cire ta a jikinsa ya tashi. “Dadah sanyi ka rufeni. Wayyo Mammah na shiga uku”. Bargon ya rufa mata, cike da lallashi yana shafa kanta. A gadon ya sauka gaba ɗaya, ya samo mata riga mai dan kauri ya sanya mata. Hawayen da suka gagara tsayawa ya share mata, muryarsa da sanyi sosai ya ce, “Bana son kukan nan Kiddo. Kiyi shiru kar ya sa miki ciwon kai. Yanzu zan miki allura zazzaɓin ya tafi. ALLAH yay miki albarka, yay miki tukuyci da mukulun aljanna maɗaukakiya”. Taji daɗin kalamansa, dan haka ta shiga sassauta kukan ta. Sai jan ajiyar zuciya da saukar hawaye kawai. Sake kwantar da ita yayi ya miƙe. Bai wani jima ba ya dawo da kofin tea. Kamata yay ya zaunar, sai dai yanda ta kasa zama da ƙyau ya ɗan zuba mata ido. Ƙasa-ƙasa ya ce, “Zauna da ƙyau mana”. Kanta ta sunkuyar hawaye na sake zubowa. Murya a dasushe ta ce, “Dadah bazan iya ba. Ina jin ciwo sosai”. Zuciyarsa ta harba. Sam baya fatan ace ya raunata ta. Baiyi magana ba ya kamata ya kwantar, jin ya cire bangon da take rufe a ciki ta runtse idonta da ƙarfi. Matsananciyar kunya ta lulluɓeta, mamakin yanda sam Dadah baya jin kunyar mata abu yanzu ya mamayeta. Sai taga kamar yana mantawa da itace fa Nimrah. Ajiyar zuciyar da taji ya sauke a hankali ya sata buɗe idonta kaɗan ta kallesa. Da ace zata iya sai ta tambaye sa miya faru? Amma Dadah ne hakan bazai yiwu ba. Dadah daya samu nutsuwar ganin ba abinda ya faru bane a ransa yake jinjina ga Nimrah. Eh lallai yanzu ya ƙara fahimtar kalmar nan ta Hausawa dake faɗin ɗan hakkin daka raina... Sannan fankan-fankan bata kilishi. Zakanayar da ake kiran Nimrah ɗin da shi ta tabbata zakanayar ce, dan ya fahimci yarinyar nada juriya, sannan jikinta nada jarumta. Idan har zata iya ɗauka a farkon yaƙi bada raunata ba inaga ta zama cikakkiyar mayaƙiya nan gaba?. Da wani slow down look ya sake binta. Baki ta tura tana sinne kai. Ya ɗan murmusa kaɗan. Sarai Nimrah taga murmushin nasa, dan haka itama ta murmusa a zuciyarta. Da kansa ya bata shayin tasha, sai kuma ya sake miƙewa, box ya ɗakko ya dawo inda take, ya zauna a kusa da ita bakin gadon inda ya tashi. Allura ya fiddo ya haɗa, duk da halin da Nimrah ke ciki sai da tai mamakin dama Dadah ya iya allura?. Ɗagotan da yay ya katse mata tunani, sai da ya sakata a jikinsa sannan yay mata. Ta sauke ajiyar zuciya dan babu wani zafi. Sai dai ganin yana zuba wasu alluran a drip ta ɓata fuska. “Dadah na waye?”. “Naki”. “Uhm-uhm ni bana so”. “Ai shi magani basai ana so ba Little One. Jikinki yayi zafi da yawa gashi kince yana ciwo. Kina buƙatarsa dan ki samu ƙarfi. Ko baƙya so anjima mu sake nemo aljanna ɗin?”. Batare data fahimta ba ta ce, “Ina so”. Murmushi yayi mai yalwa. Ya kamata ya miƙar tsaye. “Muje bayi kiyi alwala. Lokacin zuhur yayi”. Ganin yanda tafiyar tata sai a hankali ya ɗauketa kawai. Da ruwan ɗumi tai alwala kamar yanda ya sakata tai tsarki, shima yayi sannan ya sake ɗakkota suka dawo. Jam'i yay musu Nimrah nata mutsu-mutsu a duk sanda zasu zauna. Dan haka suna idarwa bai tsaya doguwar addu'a ba ya maidata saman gadon ya saka mata drip ɗin. Bayi ya koma ya jiƙo ƙaramin towel ya dawo ya fara goge mata jiki. Tanata faman sakin ajiyar zuciya saboda sanyin ruwan. Sai da yaji zafin jikin nata ya ragu sannan ya lulluɓeta dan har barci ma ya ɗauketa. Sai a lokacin ya ɗan ji nutsuwa ta saukar masa. Kimtsawa yay shima ya rage mata hasken ɗakin ta hanyar sakin labulaye sannan ya fice. Ko'ina yayi fayau da hasken rana. Mamakon ruwan da suke ciki sai walƙiya yake da ɗaukar idanu. Ga wata iska mai saka zukata nutsuwa na kaɗawa. Yanzu kam sun ƙara yin nisa da gari sosai, dan acan nesa ake hango dogayen gine-ginen. A cikin ruwan kam akwai jirage da yawa dake kai kawo. Sai irin mashinan nan na wasan ruwa suma da mutane akai. Idanunsa ya lumshe tare da sake buɗewa. Ya sake gyara hannunsa ɗaya dake aljihu, ɗayan riƙe da kofin coffee daya fito da shi. A hakanli yake kaisa bakinsa zuciyarsa na fara dawo da tattaunawar su ta jiya da Kawu Tanimu. Sunan BABA abu mafi girma dake tsaye ƙyam a ƙirjinsa. Da wannan sunan yay barci, da shi ya tashi, yana kuma buƙatar yin nazari mai faɗin gaske a kansa.........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [21/05, 5:45 am] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 3_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Ba sunan Baba kawai ba, a labarin Kawu Tanimu ya shinshino wani abu game da mahaifin Nimrah. Idan lissafinsa yayi dai-dai mutumin nan ya jefa kansa a wannan musifar ne saboda son ɗaukar fansar mahaifinsu. Gurɓataccen lissafi kenan.      Yay ƙaramin tsaki, tare da waiwayawa ya zubama dan box ɗin jiya da T-Dalha ya bashi idanunsa. Fin mintina biyar ya nufi inda box ɗin yake a saman table. Kofin coffee ɗin ya ajiye, sannan ya ɗauki box ɗin yana kaiwa zaune. Jijjuyashi ya shiga yi, sai kuma a karo na farko yayi yunkurin buɗe shi. Sai dai me ya ƙi buɗuwa. Ya gwada har sau uku amma yaƙi, sai kawai ya saki ƙaramin murmushi yana kauda kansa da ajiye box ɗin. Dai-dai nan kiran Daddy Imran ya shigo wayarsa. Ido ya ɗan zubama wayar sai kuma ya ɗauka.        “Gani nan zuwa wajenka”.     Imran ya faɗa bayan Dadah ya amsa masa sallama.       “Okay”.   Shima Dadan ya amsa a taƙaice. Daga haka wayar ta yanke. Cikin abinda baifi mintuna ashirin ba jirgin jiya daya kawosu yanzu ma shine ya kawo shi. Bayan an daidaita su ya tsallako zuwa na su Dadah.        Dadah dake kallonsa yay wani ɗan murmurshi da faɗin, “Kai dai ka rantse bazaka barni nai angwacina hankali kwance ba”.       Cikin sakin baki Imran ke kallonsa, sai kuma ya kwashe dariya yana kaiwa zaune a kusa da shi. “Humm Mutumin nan ka fa fara bani tsoro. Anya Daughter ɗina bata gama mamaye ka ba?”.        “Oh da mi kake tunani?”. Dadah ya ƙara bashi amsa yana ɗage gira.       “Wlhy Zak... Kai ɗan iska ne.”    Dadah ya sake murmusawa. Cike da basarwa ya ce, “Su Faro fa?”.        Shima Imran sai ya saki wancan zancen ya bashi amsa da, “T-Dalha ya fita kan maganar gawar nan. Faro kam yana barci.”       Kai Dadah ya jinjina. Daddy Imran kuwa ya fara zubama kansa coffee.      “Kunyi waya da wani a gida ne?”.      “A'a wani abu ya faru ne?”.   “Humm mutumin nan ya dawo gidan fa? Harda kawo musu tsaraba. Abin ya bani mamaki, da yazo a gaggauce fiye da shirin mu. Mi kake tunani?”.        Dadah yay shiru na kusan mintuna biyu kamar bazai ce komai ba. Imran da ya san nazari yake shima sai yay shiru ya fara shan coffee ɗinsa ma. Sai can cikin firzar da huci mai nauyi Dadah ya miƙe, jikin ƙarfen jirgin ya koma, ya dafe shi da hannu ɗaya, idanunsa akan ruwa ya furta, “Dama nasan zai dawo, sai dai ba a wannan gaɓar ba. Gaggawarsa na nufin akwai mai sarrafa tunaninsa bayan mu. Kuma dole yana a cikin gidan ne. Akwai kuma burin da yake son cimmawa shima”.      Miƙewa shima Daddy Imran yayi, ya isa inda Dadan yake. Sai da ya kurɓi coffee sannan ya furta, “Wata sabuwa, to amma ko waye mizai sa yay hakan? Tunda alamu sun nuna basu da alaƙa da juna?.”          Dadah ya furzar da huci mai nauyi. “Hasashenka nakan dai-dai basu da alaƙa, hasalima irin salonmu ne wannan.”      “Salon mu? Zak.. ka fara bani tsoro fa. Idan fa wannan hasashen naka ya zama gaskiya dole ɗayan biyu ne. Munafuki ko ɗan leƙen asiri”.          “Hakan sabon abu ne a aikin tsaro Imran?”.      Kalaman sukai masifar dukan zuciyar Daddy Imran har ya kasa bashi amsa. Dadah da yasan halin kayansa yace, “Cool down my Boss. Komai mai sauƙi ne. Ka kira Dabo yanzun ya tura min dukkan bayanan Ojo dake UNIT ZERO”.        “Okay”.   Dadah ya cigaba da faɗin, “Abu na gaba bayan kama wannan mutumin a shirya yanda za'a kama Ojo. A gefe ka saka Garba cikin tsoro, ta hanyar kafa committee ɗin binciken kuɗaɗen makamai da sukai ɓatan dabo a gwamnatin data gabata. Ko kuwa yaka gani?”.        “Tabbas hakan yayi. Duk da nasan tun a bayyanar mutuwar mutumin nan abubuwa zasu fara kwace musu”.     “Ai sun ma fara kwace musun, dan a yanzu haka a haukace suke da binciken inda suke zaton ka ɓoye musu yaransu ne, duk da tunaninsu ya fara rabuwa akan akwai ɓoyayyen jami'i dake maka ayyukan. Shiyyasa ma suka dakatar da duk wani shiri nasu. A wannan komawar tasa ne suke son yin zaman shimfiɗa sabbi domin bamu ƙafa”.       “Hummm ƴan wahala. Basu san mu tuni muka basu ƙafar ba. Ai naga kwana biyu sun rage bibiyarka. Inaga sun fara cire zargin kana ɓoyayyen aikin da suke hasashe a kansu”.        “Nima na fahimci hakan, sai na lura sun fara maido zarginsu kanka ɗinne shiyyasa. Sai dai Garba ya fara zargin Faro ma. Shiyyasa nake son a tsorata shi hankalinsa yabar kansa, dan nasan yana da naci idan yaso yin abu, sannan shegen kansa ne yana da basira”.        “Mara amfani ba. Miye amfanin basira irin ta Garba Zak... Sune fa idan suka gawurta suke zamewa duniya musifa. Dan wlhy Garba ya samu dama tsaff zai zama ɗaya daga cikin basawan duniya masu shirya yaƙe-yaƙen ƙasa da ƙasa”.        “Miye banbanci ma yanzu. Tunda abinda suke shiryama ƙasar tamu kenan. Babban burin su kawai ta hargitse, ban sani ba ko su suna tunanin za'a barsu gadin duniyar ne”.       “Wlhy suna sane. Gurɓatacciyar zuciya ce kawai da tsabagen son kai ke ɗawainiya da su. ALLAH dai ya shiryemu baki ɗaya.”       “Amin ya rabbi”.    “Mi kake tunani game da Baba ɗin can kuma?”.        “Humm Imran kaina ya kulle matuƙa. Shiyyasa ma kaga na sakin zancen jiya.”      “Baka buɗe box ɗin bane?”. “Na gwada hakan baiyi ba”. Juyawa Imran yay yana kallon box ɗin. Sai kuma ya nufi inda yake ya ɗakko shi. Jujjuyashi shima ya shiga yi amma babu wani wajen da za'a iya buɗe shi, duk da kuwa akwai tsagar dake nuna murfi a samansa..         “Mi hakan ke nufi?”.     “I don’t know…” Cewar Dadah yana ɗage kafaɗa da taɓe baki. Shiru ne ya biyo baya, Daddy Imran nata dai ƙoƙari amma baiyi ba.     “To ko zamu fasashi ne?”. “Inaga mu ƙara zanari dai. Dan tunda ya bada shi a haka akwai saƙon da yake son isarwa.”        “Haka ne kuma na fahimta..” {×××}{××××}{×××}                   Anan ɓangaren First Lady number Rayhana ta saka Nanah ta samo mata. Da farko da tai mata magana ta WhatsApp bata kulata ba. Kuma ta buɗe saƙon. Abinda yasa kuma Rayhana bata kulatan ba saboda bata yarda First Lady ɗin bace da gaske.       Itama First Lady ɗin shiru bata sake magana ba. Sai washe gari gata tazo gidan. Rayhana ɗin ce kawai a gidan, Hajiya Hasiba ta fita biɗiɗinta na kasuwanci. Da yake First Lady ɗin tasan Hajiya Hasiba bazata dawo a lokacin ba shiyyasa tazo.       Rayhana ta gaisheta da girmamawa kamar yanda suka saba. Sannan ta saka mai aikinsu kawo mata ruwa da lemo tana faɗin. “Gashi Momy ɗin bata nan. Dan nima ban tashi barci na sameta ba”.         “Karki damu, wajenki nazo dama ba wajenta ba”.     Da mamaki Rayhana ta ce, “Wajena kuma Mom?”. (Dan haka suke kiran First Lady ɗin).       “Tabbas wajenki Rayhana. Amma mu shiga daga ciki”.      Rayhana bata musa ba, sai dai a ɗarare take. A bedroom bayan sun zauna First Lady ta kama hannunta ta riƙe. “Rayhana ina son ki bani hankalinki nan magana zamuyi mai muhimmanci. Sannan ki faɗa min gaskiya a dukan abinda zan tambaye ki. Na miki alƙawarin zan taimake ki akan koma miye”. Mamaki ya sake kama Rayhana. Sai dai kafin tace wani abu First Lady ta katseta.        “Kar kice komai ki saurare ni kawai. Miya haɗaki da Nabeeha? Har kukai rigima?”.       “Ba komai”.   “Dole akwai. Dan komai na rayuwa yana da dalili Rayhana. Kar kiji tsoro ko ki ɗauka Momyn ku ce ta sakani. Sam ba haka bane, hasalima bata san zan same ki da batun ba. Nima kuma ba ina son ji bane saboda rarrabe mai gaskiya, ina son ji ne kawai dan na taimake ki, nima kuma akwai taimakon da zakiyi min da zai kasance sirri tsakani na da ke.”        Numfashi mai nauyi Rayhana ta sauke, sai dai bata ce komai ba. First Lady ta sake jeho mata wata tambayar.       “Wani ne ya sakaka ki?”.    “A'a”. “Kina son mijinta ne?”. Rayhana ta ɗago da sauri tana kallonta. First Lady tai murmurshi, dan ko Rayhana bata faɗa ba ta samu amsar tambayarta.        “Shike nan ma basai kince komai ba. Na samu amsata. Rayhana zan taimake ki, zaki samu Haysam a hannunki. Sai dai da sharaɗi biyu. Zaki min nawa aikin nima. Sannan zaki shirya ɗaukar duk wata cakwakiyar da zaki fuskanta a wajen su. Idan kin amince aikin mu zai fara”.        Rayhana ta ɗan ja numfashi ta fesar. “Mom bana jin tsoron duk wani ƙalubale. A kansa zan iya tunkarar komai ma. Sai dai aikin da zaki bani ɗin ne matsalar....”       “Ba matsala bane shima. Domin mai sauƙi ne a gareki. Hasalima dole sai kinyi sa in har kina son shiga gidan Haysam. Domin kema yaƙin ki ne, saboda aikin ya shafi duka matansa biyu”.       “Har Aunty Nabeeha?”.    “Tabbas har ita. Dan itace mafi haɗari a gareki. Tunda in tana ciki ke bazaki shiga ba, dole sai ta fito ke ki samu waje. Waccan ko tana ciki ai zaki iya shiga”.       “Haka ne”.    “Yauwa ƴar gari. Yanzu nizan wuce. Ki shirya zuwa anjima zan sa azo a ɗauke ki. Kinga sai ki nunama Momyn ku saurayinki ne kawai”.        “Shike nan ba damuwa”..........✍️    (Dole ma na dagema ƙawata Nabeeha da addu'a 🥲, irin wannan maƙiya kaca-kaca a gari ina dalili😏🚶🥺. _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 4_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Ruƙayya na cikin damuwa sosai tun wayar da sukai da Nimrah. Taso sanarma Ammar, amma sai saƙon Nimrah ya katse hanzarin ta. Dan ta turo mata cewar dan ALLAH sirri ne karta gayama kowa. Hakan yasata dole haɗiyewa. Sai dai damuwa ta kasa barinta. Gashi tana jin nauyin kiran layin kada Dadah ya ɗaga. Ta roƙi Ammar ya kira mata Dadah su gaisa da Nimrah yaƙi.      Acewarsa yana jin kunyar Dadah, dan tunda har bai kira su ba tunda yay wannan tafiyar ya tabbatar akwai dalili. Dole ta haƙura, amma damuwar ta kasa barinta. Tun tana ƙoƙarin dannewa har Ammar ya ganota. Tambayar duniya tace masa ba komai. Shi kuma bai kawo wani matsala bane sai yake tunanin kewar Nimrah ɗin ce ke damunta. Dan haka ya ta bata damar dinga zuwa sashen Mammah dan shima sun koma aiki shi da Bilal a yau.        Hakan ya mata daɗi, dan koba komai ta rage nauyin zuciyarta. Sannan zata huta da fitinar Uncle ɗin kwana biyun nan. Cike da zumuɗi yana fita itama tai gyara ta shirya sai sashen Mammah. Acan ta samu su Ammy. Babu jimawa sai ga Asma'u ma. Nan fa hira ta ɓarke, ɗaya biyu zakiji sunan Biebah da Nimrah ciki, alamar suna kewar su, abinka da dama jini ɗaya. ALLAH kuma ya haɗa a gida ɗaya. Idan ka gansu da Mammah abin sha'awa. Dan tamkar ƴaƴan data haifa ne ba surukai ba. Bare ma Ruƙayya da dama rainonta ce.        A tare sukai girkin rana. Bayan sun kammala kowacce ta koma sashenta yin salla. Dan suna son zuwa gidan Biebah. Da farko banda su Asma'u. Sai da Ruky ta dage da shagwaɓa harda kuka sannan Mammah tace su gayawa mazajen su. Sun san bazasu yarda ba, dan fitar su tayi wuri yanzu. Sati ɗaya kenan fa kacal. Dan haka Ruky ta sake lallaɓa Gwaggo Khadijah ta shiga maganar. Daga ƙarshe ma ita ta kira Bilal da Ammar da kanta. Ba zasu iya jayayya da Gwaggon tasu ba, dan haka babu wanda ya musa sukace to. Da wannan farin cikin sukai girkin.       Kowacce tsaff ta dawo cikin kwalliya. Har Gwaggo Khadijah ma na tsokanar su. A tare sukai dariya. Mammah na tayasu da murmurshi. Sai da sukaci abincin da suka girka sannan sukai ma su Mammah sallama suka wuce. Asma'u da Ruƙayya ɗauke da su Naseer.        Lailah taja motar, Ruƙayya a gefenta. Asma'u da Shariffa a baya. Da sauri Malam Alamu ya miƙe ya wangale musu gate. Sanda da Malam Buba dake zaune suka ɗaga musu hannu. Haka kawai wani abu yaso ɗan haskowa a zuciyar Ruƙayya game da malam Buba. Sai kuma dai bata bari abin yayi tasiri ba ta watsar saboda farin cikin ganin Small Mom dake ɗawainiya da ita yanzu. Sai da suka tsaya wani babban mall sukai shopping sannan suka ɗauki hanyar gidan Biebah, duk da ba wani nisa bane sosai amma dai akwai ƴar tafiya.      Lokacin da suke isowa gate ɗin ji Ruƙayya take kamar ta fita ta shiga da ƙafa. Tadai daure har aka buɗe musu suka shige..... (@@@@).(@@@@)             Tun bayan wucewar Daddy Imran ya koma ɗakin. Kamar yanda yay hasashe ruwan ya ƙare. Cire mata yayi, ganin tana zufa alamar zazzaɓin ya sauka ya janye mata bargon shima. Barci take sosai. Kuma da alama yana mata daɗi. Suma windows ɗin buɗe mata su yayi. Iska mai daɗi ta tekun ta fara rige-rigen shigowa ɗakin.       Falo ya dawo ya zauna. Dan yana son yay kiran Nabeeha sannan ya taɓa aiki. Kiran Nabeehan ya fara yi, wadda suka ɗan jima suna hira. Dan yau da arziƙi nasihar Jiddah ta jiya bata gama sakinta ba. Ta daure sosai ko sau ɗaya bata kawo masa batun Nimrah ba. Hakan sai yay masa daɗi, a ransa yana addu'ar ALLAH ya sa ta ɗore. Magiya ta shiga masa akan yaushe zai dawo. Dan ita dai haƙurinta ya fara zuwa ƙarshe a kewarsa.           Kasancewar zuwa yanzu abubuwa data haddasa masa na ɓacin rai sun fara ɗan sassautawa saboda ƙudirtar yafe mata da yayi sai ya hau lallashinta. Tare da tabbatar mata nan da sati ɗaya in sha ALLAHU yana a gabanta. Sosai taji daɗin albishir ɗin nasa. Duk da satin gudan ji take ya mata nisa da yawa. Amma dai zata jure.          Bayan sunyi sallama tai shiru cike da nazari. Maganganun Jiddah na dawo mata. Tabbas ta yarda in har zata rage wasu abubuwan zata cigaba da samun Haysam. Ita matsalar gaskiya tayi masifar tsanar yarinyar nan ne. Da ace Haysam zai yarda ya canja mata gida ace bata ganinta, bata kuma ganin waɗan nan ƴan uwan nasa daba sonta suke zata rage jin hakan. Amma zama dasu shine babbar matsalar. Dan magana ta ALLAH bata ƙaunar mutanen nan sam..       Ƙaramin tsaki taja da miƙewa. Tana son fita ne ta ɗan sha iska, dan haka ta nufi bayi dan yin wanka..    ......★★★......          Anan kam Nimrah ce ta farka. Sosai taji jikinta ya mata daɗin. Duk ciwon nan da yake da nauyin da yay mata sun saki. Sannan can ɗin ma ta rage jin zafin. Bata damu da rashin ganin Dadah a ɗakin ba. Sai ma daɗi da taji. Ta lallaɓa ta gyara gadon saboda jikinta da take jin babu ƙarfi.      Madaidaicin bayin ta shiga tayi wanka tare da ƙara shiga ruwan zafi. Sai da taji ta ƙara samun nutsuwa sannan ta fito. Mai ta fara shafawa, sannan ta mulke jikinta da turarrukanta masu ƙamshi na musamman. Inda taga yana ɗakko kaya ta duba. Sai ta samu harda kayan mata. Sai dai duk ƙananu ne sosai dan babu wani na arziƙi a ciki sai rigar da tazo da ita a jikinta jiya. Tana jin matuƙar kunyar sakawa. Amma babu yanda zatayi tunda ba wasu ne da ita ba. Sannan yunwa take ji, burinta kawai ta fita ta samu abinci taci.       Wani ɗan mini skirt ta sanya da ƙaramar top mai guntun hannu. Kayan sun mata ɗas a jiki. Ta gyara gashinta sama-sama tana ɓata fuska dan bata ƙaunar abinda zai taɓa mata kai. Koda ta ɗaure sai ta sake ɗaukar turarensa ta ƙara. Sannan ta saka bedroom slippers ta fito a ɗarare.            Dadah na zaune a falon kansa duƙe ya duƙufa aiki ƙamshinta ya fara masa sallama. A hankali ya ɗago kansa ya zubama ƙofar. Dai-dai tana kawar da kai daga kallonsa.        “Kin tashi?”.    Ya faɗa a cikin maƙoshi idanunsa na yawo a kanta. Kanta ta jinjina masa batare data sake yarda ta kallesa ba. Shima nashi idanun ya kawar. Aikinsa ya cigaba da yi sannan yace, “Ƙaraso mana”.           Kamar wadda aka makema ƙafafu da ƙyar ta dinga ɗaga su tana nufar inda yake. Sai da taje gab ta risina tana gaishe shi. Maimakon amsawa sai ya kamota ya zaunar kusa da shi. Hannunsa ya saka a wuyanta, sai kuma ya maida goshinta.       “Zazzaɓi ya tafi?”.    Kai ta jinjina masa. “City ɗin fa?”. Cikin rashin fahimta ta ɗago idannunta da har yanzu basu gama bajewa daga kukan data sha ba ta kallesa. Sai dai da sauri ta kawar ganin nasa dake narke a kanta. Ya gane bata fahimta ba, dan haka shima sai ya basar.         “Mi kike son ci?”.      “Abu mai yaji. Baki na babu daɗi”.   Ta faɗa a hankali idonta na tara ƙwalla.      “To shagwaɓatu basai kin yi kuka ba ai. Zaki ci gasashen kifi?”.       “Uhmm”.    Bai sake cewa komai ba ya ɗauka waya yay kira. Babu jimawa kuwa sai ga wata baturiyar mata ta shigo ɗauke da kyakkyawan basket. Sai yanzu Nimrah ta fahimci basu kaɗai bane a cikin jirgin kenan. Dan dama tun jiya tana ta son tambayarsa wanda ya haɗa musu dinner. Bayan matar ta gaishe su ta shirya abincin a table ɗin dake gabansu ta fice abinta. Sai lokacin Dadah ya ajiye system ɗinsa.           Da kansa ya ɗauki lemon tsamin dake gefen plate ɗin kifin ya matsa a kansa. Sannan ya ɗauka spoon ya ɗebo yana juyowa gareta       “Open”.    Ya faɗa a hankali. Itama a hankali ta motsa lips ɗin nata ta buɗe ya saka mata kifin a baki. Sai ta shiga taunawa sannu-sannu kamar bata so. Shi ko ya zubama lips ɗin nata idanunsa da take jin kaifinsu sosai.          “Dadah yaushe zamu tafi gida? ALLAH ina jin kewar Mammah”.       “Zamu koma, amma sai kin amsar musu tsaraba”.      “A wajen wa?”. Kansa ya nuna mata. Tai ɗanyi tsai tana kallonsa. Sai kuma ta kawar da idanun. Kai tsaye tace, “Ba sai muje ka saya ba”.       “Ita wannan tsarabar babu kuɗin dake sayenta ai”.        Yanzun kam mamakinta a bayyane yake. Ta ce, “Saboda mi?”.      Shiru kamar bazai amsa ba. Sai zuwa can ya ɗan ja mata hanci.          “Saboda wanda ke bayarwa yafi ƙarfin a biya shi”.       Baki ta tura da faɗin, “ALLAH Dadah wani lokacin sai kaita rikitani. Idan kai magana ba komai nake ganewa ba”.      Murmushi yayi, bai sake cewa komai ba ya cigaba da bata kifin. Sai da tace ta ƙoshi sannan ya barta. A marairaice ta ce, “Kaifa?”.        “Kallon Little Tiger ta ƙosar da ni tuni”.      Murmurshi tayi da saka hannu ta rufe fuskarta tana faɗin,     “Ni dai ba ruwana ALLAH”. Dadah yay murmushi kawai yana sake ɗaukar laptop ɗin sa batare da yace komai ba..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 5_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Da gudu Ruqayya ta shigo cikin falon tana ihun kiran sunan “Small Mom! Small Mom!!”.      Biebah dake kitchen tare da Hanan tana girki itako tana zuba mata surutu ta fito da sauri. Biyota Hanan tayi itama tana faɗin, “Mimy waye?”.    Bata samu bata amsa ba saboda tsallen da Ruky ta buga ta ɗaneta. Farin ciki ya mamaye Biebah. Ta riƙeta da ƙyau tana dariya. Dai-dai nan su Lailah suka shigo suma suna dariyar gudun Ruƙayyan. Ai sai Biebah ta ƙara jin wani daɗi. Nan take falon ya rikice da farin ganin juna. Biebah ta haɗe Khadijah da Naseer duk ta ɗauka. Hanan dake manne da ita sai taɓasu take cike da farin ciki.        “Mimy dama a bar mana”.     Dariya su Asma'u suka sanya. Shariffa tace, “Kwantar da hankalinki Hanan. Nanda watanni kaɗan kuma zaki kawo mana irinsu”.      Tsallen murna ta shiga yi. Biebah dai murmurshin kawai tayi. Dan duk da akwai shaƙuwa mai ƙarfi tsakaninta da matan yayun nata irin wannan maganar ba shiga tsakaninsu take ba. Garama a karon bikin nan idan zasu basu kayan gyaran jiki sun iya ɓaro magana.           Duk da sunce basa jin yunwa sai da ta cika musu table da kayan sanyi dana kwalam. Daga nan aka baje hira. Idan har gaske ne yawan ambaton mutum nasa yaji faɗuwar gaba ya kamata Nimrah taji a wannan lokacin. Dan ta sha kira sosai. Har layinta suka gwada dubawa a WhatsApp amma last seen nata ma tun ranar da aka kaisu. Sati guda kenan kuma. Dole suka haƙura suka ci-gaba da hirarsu.        Bayan la'asar sai ga Mu'azz. Dan daga makaranta yake ya wuto nan saboda Ruky ta tura masa gulmar suna gidan Small Mom. Nan fa hira ta ƙara daɗi. Zuwa biyar Biebah ta sake shirya musu abinci. Ta kuma dage akan sai sunci. Babu yanda suka iya dole suka zauna sukaci. Daga nan aka sake ɗora sabuwar hira. Sai da sukai sallar magriba sannan sukai shirin tafiya.         Tamkar Biebah ta bisu haka take ji, idanunsa duk sun cika da ƙwalla. Dama gashi miji baya kusa. Daga ita sai Hanan, amma dai ta kira Didi ta roƙeta Sumayya ta dawo nan su zauna har Faro ɗin ya dawo. Ta kuma mata alƙawarin yau in sha ALLAHU zata turota bayan ta dawo makaranta. Abinda yasa bata zo ba har yanzu kuma maybe bata dawo da wuri bane ba.       Har compound ta musu rakkiya, Hanan tayi barci ne shiyyasa aka samu sauƙi. Amma ta tabbatar da sai tayi rigima zata bisu kodan su Naseer. Yanzu Mu'azz ne ya amshi tuƙin. Ruky a gefensa. Su Asma'u sai suka haɗu a baya su uku. Ruƙayya kamar zatai kuka. Dan har ca take wai Biebah tazo su tafi kawai tunda Uncle Haydar ɗin baya nan. Su Lailah nata mata dariyar wannan shirme. Daga haka dai Mu'azz ya fice a gidan maigadinsu ya maida ƙofa ya rufe. Biebah ta share guntayen hawaye da suka cika mata ido tana murmurshi. Aure kenan yaƙin mata. Inba auren ba mizai rabaka da gidanku da ƴan uwanka. ALLAH dai ya bamu ikon jurewa da zaman lafiya da mazajen mu..        Sumayya bata iso ba sai da akai sallar isha'i. Sosai taji nutsuwa daga kewar da su Rukayya suka barta a ciki..... {%}%{%}%{%}            Da yammaci su Dadah ne ke shan iskar ni'imar dake mamaye da tekunn.. Suna zaune ne daga waje dan haka suke jin armashin iskar da sanyin ruwan. Dadah ne a zaune Nimrah na daga kwance sai dai kanta na'a cinyarsa ne. Labari take bashi yana faman murmurshi. Dan labarin nata ba ƙaramin nishaɗi yake bashi ba.        Ita kanta ta fahimci hakan dan haka taji bata jin gajiya. Wayarsa dake gefe ta motsa, koda ya ɗauka ya duba saƙon Imran ne ke sanar masa mutumin fa ya sauka yanzun nan. Komai Dadah baice ba ya maida wayar ha ajiye. Hankalinsa ya sake maidawa ga Nimrah.... ^^^^^^^^^          Anan kam anayin magriba Mole ya baro gidan su Mammah. Dan saƙo ya samu daga Dagger cewar ya same shi a hotel ɗin da yake. Saboda wannan karon ba hayar gida ya kama ba a hotel Dagger ya kama masa ɗaki saboda shirin su.       Ya iso hotel ɗin ana sallar isha'i. Dan ya samu jinkirin isowa saboda hold up daya ɗan riƙe shi a hanya. Kwance ya samu Dagger a gadon sa. Ya kawar da kai yana jin wani haushinsa. Sai dai a zahiri bazaka taɓa gane hakan ba. Sai ma cikin girmamawa ya fara gaishe shi da faɗin,       “Sannu da zuwa Oga”.   Zaune Dagger ya tashi, yana amsa masa da, “Kaima sannun ka. Ai harna fara tunanin ko baka ma taho bane”.       “Ka bari kawai go slow ne ya riƙe ni.”      “Okay, faka-faka zauna muyi magana dan akwai inda zanje. Ya ake ciki inata neman layinka baya shiga?”.       “Network ne kawai. Amma nima fa nata nemanka tun a jiya bai je ba. Sai na haƙura saboda nayi niyyar yau naje can dama”.          “Ai ba sai kazo ba, saboda ina son aikin nan ya tafi yanda ya kamata. Yanzu dai yaya?”.       “An samu matsala, domin basa ƙasar ma.”       “What!”.     “Kwantar da hankalinka Oga. Kasan dai babu abinda zai faru. Dan malami na yasan aikinsa. Yanda ya tafi da ita haka zai dawo min da abata. Yanzu abinda nake gani mu tafi shiri na gaba kawai”.        “Ba shirin bane damuwata, karfa aje a samu matsala. Dan wlhy ya taɓa min Mata naman jikinsa ma sai an tattara da cokali kafin a bizne. Kai ma kuma bazan ƙyaleka ba”.      “Babu ma abinda zai faru.”   “Zanfi kowa son haka. Maganar shiri na gaba ina ganin muɗan jinkirta shima. Abinda nake son ka bincika mana ranar da zasu dawo. Sai muyi amfani da wannan damar ku aiwatar. Ni kuma ina da sabon shirin da zai jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya.”        “Amma Oga......”    “Kayi kawai yanda dace”. “Shike nan ba damuwa.” Mole ya faɗa yana danne ɓacin ransa. Shi kuma Dagger ya miƙe batare da ko sallama ba ya fice a ɗakin. Dan akwai aikin da zai yi. Kuma su Mr Specter ne suka saka shi.       Da harara Mole ya bishi. Cikin zuciya yace (Matsiyaci, ALLAH ya kaimu. Ba kaine zaka jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya ba nine zan jefa. Dan daga ranar zaka rasata. Rasawa na har abadan. Bawai ita kawai ba, hatta ni daga ranar zan ɓace maka. Dan yanzu kam nafi ƙarfin zama a ƙarƙashin ka. Nima gashin kaina zan fara ci sannan lokacin cika burina a kanka yayi) murmushi mai yalwa da faɗi ya suɓuce masa. Ya cije leɓuna yana miƙewa, dan dole shima ya fara sabon shiri kenan..... >>>>>>%<<<<<<           “Dadah wai ina zaka je?”.    Nimrah ta faɗa hawaye na ciko mata ido. Jacket ɗin da ya ɗauka ya ƙarasa sakawa. Juyowa yay yana kallonta. Cike da lallashi ya furta, “Zo kiji na faɗa miki wani abu”.      Kafaɗa ta maƙe masa. Hawayen da take riƙewar suka silalo. Hannu ya kai ya ɗan murza goshinsa. Sai kuma ya ɗanyi hanzarin riƙota saboda yanda ta juya fuuuu zata fita. A jikinsa ya sakata, ita kuma ta shiga mutsu-mutsun son ƙwacewa.          “Ni dai ba ruwana da kai. Ka ƙyale ni. Kuma sai na faɗama Mammah kullum-kullum yawo kake tafiya ka barni ni kaɗai.”      Murmurshi yayi mara ƙarfi yana shafa bayanta.          “Idan kika ce babu ruwanki dani ai ƙura ta tashi kenan. Ke ce fa mai kwantar da rikicin nan da babu mai iya tunkara. Kiyi haƙuri kinji Babyn Babien ta. Bazan daɗe ba, abu ne mai muhimmanci shiyyasa zanje. Dan yana cikin dalilin zuwan mu nan. Faɗa min mi kike so na sayo miki”.       “Ni tsoro nake ji”.     Ta faɗa murya na rawa. Fuskarta ya ɗago. Ya share mata hawayen dake zirara. “Haba Little Tiger ɗina, nasan fa ke ba matsoraciya bace. Kuma zan bar miki wayana aro ba sai ki kira su Mammah kuyi hira ba. Idan kuma cikin ma'aikatan can ɗaya tazo ku zauna to?”.          “Naji to ka bani wayar”.      Murmurshi yayi kaɗan, tare da rankwafowa ya sumbaci bakin da take tura masa. Idanunsa na cikin nata da raɗa ya ce, “Kin tabbatar kin haƙura ba zakiyi kukan ba idan na tafi?”.      Kanta ta jinjina masa. “Good girl”. Ya faɗa yana manne lips ɗinsu. Wani kalar nutsatstsiyar sumbata ya shiga mata. Sai da yaji jikinsa na neman rikicewa ya barta. Da sauri ta juya masa baya saboda kunya. Ya lumshe idanunsa da suka canja launi ya sake buɗewa a kanta. Sai kuma ya matsa ya sake rungumeta ta baya. Hannunta ya riƙe cikin nashi.         “Thank you AMANAR HAYSAM. Nayo miki tsarabar?”.      Kanta ta jinjina masa. Ya sake faɗin, “Mi kike so?”.        “Chocolate”.     “Lips ɗin nan ne Chocolate ɗin ai.” Ya faɗa yana shafa su da yatsunsa biyu. Baki ta buɗe kamar zata cije shi. Ya janye su yana murmurshi.       “Kin zama kura ko? Sai me kuma za'a ƙaro miki?”.      “Ice-creeam”.   “A'a banda shi. Dan akwai sanyi anan. Canja da wani abun dai”.      “Komai ma to ka sayo”.   Wuyanta ya sake sumbata, sai kuma ya saka mata wayarsa a cikin hannu ya sake ta.      “Bye bye”. Ya faɗa yana ficewa batare da ya kalleta ba, dan yasan zata iya saka masa kuka. Aiko kamar ya sani, tana hawayen ta matsa jikin window tana leƙen sa. A gaban idonta ya hau mashin ɗin ruwa aka buɗe masa jirgin ya fice da wani irin gudu na ƙwarewa...........✍️      Mubi su Dadah muga wa za'a cafko? Ko mu tsaya wajen Nimraty?.🤭🏃🏼‍♀️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 6_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........A bakin ruwan ya samu Faro dake jiransa. Sai dai sam baiga isowarsa ba saboda ya juya baya a jikin motar daya iso da ita yana waya da Biebah. Dadah dake taku a nutsensa ya ƙaraso wajen. Hannu yakai ya zare wayar daga kunnen Faro. Ai ko yay wata kalar juyowa yana kai masa bindiga gafen ciki cike da salon jami'in daya samu cikakken horo.           Ganin Dadah ne ya saka Faro runtse idanunsa da dafe kai ya juya da sauri yana ɗauke bindigar. Dadah daya tsaresa da idanu ya kawar. Screen ɗin wayar ya kalla. Dai-dai Biebah na faman faɗin, “Hello Love! Love baka jina wai?”.       Hankali kwance Dadah ya kai wayar kan kunensa. Hannunsa ɗaya a aljihu yay gyaran murya.         “Nayi seezing wayar”. Biebah da muryar Dada ta dake ta ta waro idanu tare da dafe bakinta. Cikin rawar murya ta ce, “Na shiga uku Dadah”.        Wani sanyi ya ratsa zuciyar Dadah, tare da ƙaunar ƴar ƙanwar tashi.       Biebah ta shiga gaishe shi muryarta na ɗan rawa.        “Ykk?”.    “Ina lafiya Dadah. Sai dai ina kewar ku”.       “Ƙarya ko?”. “ALLAH Dadah”. Ta faɗa cikin shagwaɓa. Ƙaramin murmurshi yayi, batare da ya sake cewa komai ba ya miƙama Faro wayar yana hararar sa. Amshe abarsa yay yana gimtse dariya. Ƙasa-ƙasa ya ce, “Biebalo next kada yayanki ya mun yankan rago”.      Dariya ta ƙyalƙyale da shi. Shima ya yanke wayar yana murmurshi. A haka ya buɗe mazaunin driver ya shiga. Dan Dadah har ya shige gefen mai zaman banza. Sai da ya tada motar har suka fara barin wajen sannan Faro ya juyo ya ɗan kallesa. Kan Dadah a duƙe yake yana danna waya. Dan haka Sai ya sake maida kansa ga titi.         “Yanzu asibitin zamu je?”.     Wayar Dadah ya ajiye yana ɗan furzar da iska. Sai da yay crossing ƙafafunsa sannan ya bashi amsa da.       “Ba Imran na tare da shi ba?”.   “Eh suna tare”. “Kira su kawai mu haɗu acan”. “Okay”. Faro ya faɗa yana ɗaukar waya. Cikin ɗan raba hankalinsa tsakanin wayar da titi yay kiran Imran. Bugu ɗaya ya daga. Yasa wayar a hans free.      Daga can Imran yace, “Yaya kun taho ne?”.         “Eh gamu nan a hanya. Kuna asibitin ne?”.      “No mun fito. Yanzu haka gamu a hanyar gidan.”       “Oh har yazo kenan?”.    “Tun ɗazu ma. Kawai mu haɗe daku a can”.        “Okay”.     Wayar ya yanke. Shiru ya ɗan ratsa motar, sai kuma zuwa can Dadah ya katse shirun.       “Ya jikin yaran nan guda biyu?”.    “Humm ka bari kawai sai a hankali wlhy. Brain ɗin yaran baida ƙarfi. Shiyyasa hodar iblis ɗin tai musu illa da yawa.”        Dadah ya ɗan taune lips. Cike da takaici.      “Ina zaton akwai abinda suke haɗa musu a ciki. Ya kamata ayi gwaje-gwaje a kanta”.       “Nima nayi wannan tunanin. Dan har nake ma Imran bayani. Dama dawowarka muke jira”.            “No wannan ba abinda za'a jirani bane. Kawai a aiwatar”.       “Shike nan, in sha ALLAHU muna komawa”....                %==%==%==%      Nimrah data gama ƴan koke-kokenta falo ta koma. Ta hau kujera ta zauna tare da ɗaukar mayafi ta rufe ƙafafunta dan akwai sanyi. Ga skirt ɗin jikinta ƙarami. Koma ace kayan duka. Damma Dadah ya saka mata Safa a ƙafa da kansa bayan sun idar da sallar magriba. Television ta kunna, ta saka ƙarar can ƙasa. Sai kuma ta ɗauka bowl dake cike da grapes ta sa a cinyarta. Sai da takai ɗaya baki sannan ta ɗauki wayarsa ta fara ƙoƙarin kiran Mammah.      Yau dai cikin sa'a ta shiga. Wani farin ciki ya tsarga mata. A take murmurshi ya ƙawata fuskarta. Damuwar da Dadah ya barta a ciki ta gudu. Cikin ƙaguwar a ɗaga mata tace, “Mammah ɗaga Mammah”.        “Ai na ɗaga Autar Mammah”. Mammah ta faɗa daga can tana dariya. Itama Nimrah dariyar ta ƙyalƙyale da shi da faɗin, “Mammah na i miss you irin mai cika duniya ɗin nan”.     Anan ma Mammah sai da ta dara. Ta ce, “Auta ƴar Mammahn ta. Ina fatan kina lafiya?”.      Da sauri Nimrah ta fara gaishe ta. Mammah ta amsa da kulawa tana tambayarta yaya take?.           “Mammah ina lafiya. Sai kewar ku. Ina jin kamar nayi tsuntsuwa na zo na ganku. Mammah ina su Yaya Mu'azz?”.      Kafin Mammah ta amsa karaɗin su Ruky ya cika falon ita da Mu'azz. Suna kitchen ne dama wai suna wainar fulawa. Dan yanzu anan su bayan la'asar ne. Su kuma Dubai na jiran isha'i ma dan bakwai ta gota sosai.           “Kin gansu nan ma sun ishe mu da rigimarsu tunda ke ALLAH ya hutar dake ta kwana biyu”.       Cikin dariya Nimrah tace, “Mammah Yaya Mu'azz ɗin ne sai a hankali. Rinton sa yayi yawa ne”.       Mammah bata kai ga bata amsa ba Mu'azz ya iso wajen yana kawo ƙarar Ruky data zabtare waina wai ita da Ninah. Dan yanzu tsabar fitina idan za'a raba abu sai tace sai an raba da Ninah, kuma itace mai cin gadonta. Mu'azz na jin an ambaci Nimrah ya saki batun faɗa yana matsowa kusa da Mammah da kwalama Ruky kira tazo. Ai dole Mammah ta miƙa musu wayar ganin suna shirin hayeta. Su Kulu na kwasar dariya da Gwaggo Khadijah data fito.....        »»««»»««»»««        A hanya su Dadah suka haɗe da su Imran dake cikin wata zuƙeƙiyar mota baƙa wulik. Dan duk da tasu Dadan ma nada shegen ƙau wadda su Daddy Imran ke ciki ta fita.         Leƙowa kawai Imran yayi ta window ya miƙoma Dadah tab. Daga haka kowa ya maida gilashinsa ya zuge suka tafi a jere. Gida ne kyakkyawan gaske, sannan katafare bana wasa ba, dan kai tsaye zamu kirashi da Mansion ne. Yanda suna isowa aka wangale musu gate zai baka tabbacin an san da zuwan su.          Akwai securitys a gidan sai dai ba masu yawa ba. Dan da'alama gida ne na sirri. Security ɗaya dake tsaye a ƙatuwar ƙofar shiga cikin gidan ya matso gaban motocin, dan basu tsaya a ko ina ba sai gaban ƙofar.     Ido suka haɗa da Dadah. Yay masa signal da nashi idon da ake gani kaɗai. Dan akwai facemask daya sanya. Dadah ya kawar da nashi idanun sannan ya fito dan security ɗin harya buɗe masa. Suma su Imran dun fitowar sukai. Sai dai yanzu ɗaya ya ƙaru a cikinsu. Su duka sun rufe fuskokinsu da mask suma. Dan shima Dadah ya saka, sanda yake fitowa kuma ya sake ɗora baƙin gilashi daya lulluɓe ainahin ƙwayoyin idanunsa. Dama ga kayan jikinsa komai baƙi, hatta hannayensa akwai safar hannu a jikinsu.        Zaratan mazajen huɗu suka rufa masa baya. Dan ɗayan da ya sake ƙaruwa a cikinsu yasa su zama huɗu bayan Imran, Faro, T-Dalha. Sai dai kasancewar fuskokinsu a rufe suke bazamuce waye shi ba. Suna isowa ƙofar ta rabe biyu a hankali. Wani azababben luxury parlor ya bayyana. Kai da gani kasan kuɗi sun jigata. A bakin ƙofar computer ce zatai searching nasu kafin su wuce, ai ko Dadah ya danna agogonsa a kaikaice. Na'urar ta gama zuƙe-zuƙenta ta sanar da babu komai a tare da shi tana danna green danja. Hakama su Imran ɗaya bayan ɗaya sai da ƙofar tai musu. Suma kuma babu wani damuwa suka wuce.         Wata kyakkyawar doguwar farar mace dake sanye cikin jar doguwar riga da akai ma wata shegiyar tsaga tun daga ƙasa har ƙarshen cinya ta taso tana wani kalar juya siririn jikinta mai kama dana tarwaɗa. Daga sama kuwa rabin ƙirjinta a bayyane yake. Cikin wani kallo dake bayyana ainahin fitinar dake ranta tabi Dadah da kallo. Shi kam bamace kallonta yake ba ko a'a. Dan idanunsa na cikin gilashi. Cikin yarfar da hannu da karya jiki tai musu baraba da zuwa da harshen turanci.         Dadah ya ɗaga mata yatsu biyu kawai. Sai ta saki wani mugun murmushi. Sannan tai wani juyi da jikinta ta fara tafiya. Babu wanda yay magana suka take mata baya. Ƙayataccen staircase ɗin dake tsakkiyar falon ta fara takawa, daga gani kasan akwai zinari a kwalliyar dake wajen. Ta tsaya a step ɗin farko tana juyowa. Cikin wani irin kaɗa yatsunta a jikin gilashin staircase ɗin da salo irin na iskanci ta ce “Shi kaɗai zai haura”. A take Imran ya zaburo zai yi magana amma sai Dadah ya ɗaga masa hannu. Wani alama yay musu da yatsunsa batare da yace komai ba yay mata nunin suje.         Tayi murmurshi mai haɗe da lumshe idanu. Sai kuma ta botsare ta fara wata banzar tafiya. Dadah ya kawar da kansa cike da takaici yana jan tsaki a zuciyarsa. Eh shi mai yawan buƙata ne. Amma a kan halattacen nama. Shifa ko mace zatai zir a gabansa in har ba halak ɗinsa ba koda yana cikin yanayi ne baya jin ta birge shi. Dan a rayuwarsa zina da shaye-shaye suna cikin abubuwan da yafi tsana a ruhinsa. Sai dai hakan baya hana shi yin addu'a ga masu yi da musu fatan dainawa idan suna da rabo. Tare da nema wa wanda basayi da shi kansa kariya wajen UBANGIJI na har abadan. Dan wasu mummunar ƙaddararsu ce ke musu jagora fara aikatawar. Shima mutum ne kuma kamar kowa bashi da tabbacin tsallakewa sai da yarda da kariyar ALLAH...........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 7_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........Ashe falon ƙasa wasan yara ne. Na upstairs ɗin ne ainihin luxury. Idan kaji ana faɗin gidan gilashi da gilashi to shine anan. Sai dai babu abinda ya ɗauki hankalin Dadah a ciki balle shagaltar da shi ga abinda ya kawo shi.        Sai da suka iso tsakiyar falon bayan hegiyar nan ta sake ma Dadah wani salon iskanci ta hanyar kwarewar manyan karuwan duniya irinta tai tafi. A hankali kujerar dake juye ta shiga juyowa. Ta tsaya cak a facing da Dadah. Sai dai hayaƙin sigari ya mamaye fuskar wanda yake a zaunen. Sai da mintina biyu suka shuɗe hayaƙin ya kore sannan fuskar Oga Jush ta bayyana. Oga Jush dai na ƙungiyar duhu da kuka sani.       Tsabar iskanci da tantiranci zir yake zaune sai ɗan kamfai baƙi. Abinka da jar fata ga tsufa sai yayi kamar irin jikin tsoffin aladun nan da suka gaji da duniya, duniyar ma ta gaji da su.        Da yatsu biyu yayma Dadah alamar wai ya cire mask ɗinsa. Dadah ya ɗan kalla sashen matar nan. Ai ko sai tai wata zabura tana isa inda Oga Jush ɗin yake. Cike da iskanci ta wani duƙe a kansa tana masa wasu abubuwan banza a jiki. Cikin harshen turanci tai masa maganar da Dadah bai jiba. Oga Jush ya kama lips ɗinta ya ciza, tai ƴar ƙara. Sakin mata yayi yana dariyar ƙeta. Ita kuma ta zauna a cinyarsa, sai kuma taima Dadah alamar ya zauna.       Zaman yayi, Oga Jush kuma bai sake maganar ya cire mask ko gilashi ba. Riga ya fara saɓulema yarinyar a hankali, sai kuma ya dakata cike da iskanci ya furta. “Kai mai sa'a ne. Dan bayan ita da guards ɗina guda goma babu wanda ya taɓa taka wannan gidan. Saboda ta yarda da kai nima na yarda da kai. Na kuma amince zamuyi harƙallar zinare tare da kai. Sai dai ina da sharaɗi....”         A karo na farko Dadah ya ce, “Miye sharaɗin naka?”.        “Zaka kasance da ita, nima zan kasance da kai”.      (Anzo wajen) Dadah ya faɗa a zuciya. A fili kam sai ya ce, “Why?”.      “Sharaɗi na biyu, ba'a tambayata abinda na zartar”.       Oga Jush ya faɗa cike da gadara. Sigina yarinyar tai masa. Dan haka ya amsa da.        “Na amince”.     Cikin matsanancin tsoro T-Dalha ya kalla su Imran. Dan su dukansu suna da connecting da Dadahn ta hanyar wani mitsilin bluetooth dake kunnuwan su.         Da hannu Faro yay ma T-Dalha alamar cool down. Badan T-Dalha yaji nutsuwar ba ya jinjina kai kawai. Dan shi tunda suka shigo ma ya gama saduda. A zahiri dai gidan babu securitys, amma yasan dole akwai cemaras boyayyu bayan na zahiri da suke gani...         {××}{××××}{××}     Kowa sai da Nimrah ta gaisa da shi a gidan. Dan tsabar yanda suka daɗe suna waya hatta su Ja'afar sai da suka dawo suka iske. Hakama su Afrah da aka ɗakko a Islamiyya. Su Kulu ma sai da ta gaisa da su.        Abu mafi burge Mammah da Nimrah tayi shine akaf labarin Dubai da take basu bata saka sunan Dadah ba balle wani abu daya faru tsakaninsu. Ita kawai taga kaza ne taga kaza. Amma tace wai ni da Dadah munje waje kaza. A'a bata ambata ba. Hakan na nuna tsantsar sirranta mutuncin mijinta a wajen ƙannensa da ita kanta mahaifiya. Bayyananniyar kunya da nuna girmamawa tsantsa data burge har su Ma'aruff. Hakama su Bilal da Ammar. Balle Gwaggo Khadijah da ke jin salon yarinyar ya gama kaita ƙololuwa.          Sai da mazajen na Mammah suka wuce massalaci sallar magriba tunda Nimrah ta shagaltar da su ko sashen su basu karasa ba sun ɓige anan. To duka matan nasu ma anan suka same su. Ruƙayya na ganin Mammah da Gwaggo Khadijah sun shige bedroom yin salla ta silale tsohon ɗakinsu da wayar. Dariya su Lailah suka sanya mata dan sun san dai aminai ne za'ai gulma. Har Asma'u na faɗin, “Idan akai gulmata kuma ban yafe ba”.      Hararta Ruky ta juyi tayi kawai, batare da tayi magana ba ta rufe ƙofar harda saka key. Nimrah dake jiyo su ta ce, “Aunty Ma'u ce ko?”.         “Barta zan bata amsa ai. Ninah kin barni da damuwa tun ranar. Na rasa ya zan same ki. Kuma ina shakkar kiran layin nan na Dadah, kada a samu akasi ya ɗaga”.       “Garama da baki kira ba ai. Kinga saƙona kuwa?”.     “Na gani mana, ALLAH yaso dai ban gayama Uncle Ammar ba dan nayi niyyar hakan”.        “Kambu sannu ƴar daɗi soyayya.”    Cewar Nimrah da sauri. Ruƙayya ta sanya dariya.      “Oh hakama zaki ce?”. “Eh mana. To in ba daɗi soyayya ba miya kaiki. Yanzu dai Please sirri ne maganar nan. Kema kuma ki daina damuwa har na dawo sai mu tattauna sosai.”           “Shike nan, amma kin san abin ya tsaya min a rai da yawa?”.       “Dan ALLAH ki cire shi komai mai sauƙi ne. Kuma kamar yanda na gaya miki yana shan magani. Duk da bai taɓa sha a gabana ba. Kuma idan lissafin da suka sa yayi dai-dai da nawa ai kinga ya kusa daina sha tunda shekara naji doctor ɗin yace”.          “Alhamdullahi ALLAH ya bashi lafiya. Ya kuma kiyaye gaba. ALLAH sarki Dadah bawan ALLAH. Ko mi yasa yake ɓoyewa to?”.       “Saboda kar ya tada hankalin kowa mana. Amma zuciyata cike take da son sanin wanda sukai masa hakan. A dalilin miye? Mi yay musu? Tunda kinga mudai a sani mu ance yana ƙasar waje ne. Anan kuma naji an ambaci prison”.          “Prison?”.      “Humm ke dai yi shiru sai nazo. Amma aikin da nake son ki fara mana kiɗan fara bincika mana wajen Uncle Ammar. Irin ki nuna kin gani a media ne haka...”         “Shawara mai ƙyau. Karki damu a yau ɗin nan ma kuwa”.     “A'a ba yau ba. Kin san zai iya tsarguwa tunda munyi waya. Kamar dai nan da kwana biyu. Koma gab da zamu dawo dan Dadah yace nan da sati ɗaya”.           “Okay ba damuwa. Amma yanzu ya zamu cigaba da waya?”.       “Zan dinga kira idan ya bani aron wayar. Dan bansan miya sa tawa taƙi yi ba. Har hotspot ɗinsa na buɗe amma date na yaƙi motsawa balle WhatsApp ɗin yayi na kira tunda sai tanan. Na masa magana yace akwai matsala ne. Shiyyasa na ajiye ta kawai”.           “Shike nan to. Bari naje naji maganar su Uncle's sun dawo massalaci gasu can.”       “Maza jeki sai na kira”. Daga haka sukai sallama. Nimrah ta sauke ajiyar zuciya. Sosai take jin nauyin ƙirjinta ya ragu tsakanin maganar farko da sukai da yau. Ko yaya ta ɗan fidda wani abunda ke'a ranta wata da watanni. Hakan kuma sai ya buɗe mata tunaninta. Musamman akan mutanen can da alamarin su ya kasa shuɗe mata. Ta tabbatar suna bibiyarta kamar yanda suka faɗa, kuma suna jiran ranar da zasu amshi amsar aikin da suka bata. Shiyyasa take ganin dole ta shirya. Kodai lokaci yayi da zata gane da gaske Dadan ne mai gaskiya, ko kuma su ɗinne masu gaskiyar. Dan jira take kawai su koma gida, daga lokacin ne kuma SABON WASAN ZAI FARA a duka ɓangarorin biyu. Ita da NABEEHA, sannan ITA da DADAH a bayan fage.....       Hhhhh to bari muga wazai lashe kofin🤣🤣🏃🏼‍♀️🏃🏼‍♀️. ∆×∆×∆×∆×∆        A gaba Oga Jush da tantiriyarsa suka saka Dadah zuwa wani ɗaki. Bai yi musu musu ba ya fara tafiya. Su ko suna biye da shi suna ƙare masa kallo cike da shaiɗancin da kowanne yafi ƙwarewa..       Bedroom ɗin ma dai ɓata lokaci ne lissafin alatunsa. Dan ko gadon ciki aka barka da shi an haɗaka da lissafin aiki. Jush ya tsaya a bayan Dadah. Hannu ya kai zai taɓa masa ƙugu Dadah ya cafke hannun a cikin nashi. Juyowa yay fuskarsa da murmushin da Jush ɗin baya gani na tsantsar ta kaici. Shi ko wawan dariya ya saki da zuƙar sigari ya matsa kusa da Dadan gab. Dadah yaja jikinsa baya. Oga Jush ya sake matsawa. Ya sake ja baya, shima ya sake binshi tamkar wasu saurayi da budurwa ko mata da miji. Sai da Dadah ya dangane da gadon sannan ya tsaya cak. Muguwar dariya Jush ɗin ya saki tare da kai hannu saman ɗan kamfansa ya katse shi.      Tsinanne sai gashi zirr. Dadah fuskarsa kawai yake kallo. Duk da ya fahimci abinda yayi. Dan wani irin kamo hannunsa Jush yayi kawai yayi, ɗayan hannun kuma ya zare gilashinsa. Kallon ido cikin ido sukama juna. Kallon daya saka Jush kamar ƴar kaɗuwa dan har sai da yaja jikinsa baya ma. Da wannan damar kuma Dadah yay amfani ya ɗaga ƙafarsa ya buga masa gwiwar a gabansa.      Ba arziƙi Jush ya wage baki zai fasa ƙara Dadah ya rufe shi rufff da hannunsa yana mai fisgarsa ya wuraga a gadon. Sai kuma ya saka hannu ya sake fisgar blanket ya jefa masa a jiki dan baya fatan kallon mummunan tsiraicin tsohon banza.         Wani irin rawa jikin budurwarsa yaso farawa ganin yanda Dadah ya cika bakin Jush ɗin da wani abu daya hana shi magana. Koma miye ya zuba masa shi lokacin daya toshe masa baki. Da sauri ta zaburo ta matso. Dan ita dai ba haka sukai da Dadan ba ai. Cikin ƙaraji da tsawa ta ce, “Ka haukace ne? Ai ba haka mukai da kai ba?”...........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 8_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Maimakon bata amsa kawai Dadah ya saka mata wata ƴar mitsilar bindiga mai kama da ta wasan yara, ta wasan yaran mai irin ta cacar balo ɗin nan da ba'a iya sarrafawa. Sai dai fa wannan komai nata na aiki, sannan Ta zinari ce da zaka iya mata kallon wani key holder ma. Tsabar masifa idan akai harbi da ita ko ƙara bata yi. Dan za'a iya harbin mutum da ita kuna zaune ƙugu da ƙugu batare da ka sani ba.           Dadah ya janye mask ɗin fuskarsa. Kai tsaye ya bayyana mata a rikitacciyar fuskarsa ta ZAK-SHADOW. Cikin buɗaɗɗiyyar murya mai kamanceceniya da gurnanin ZAKI ya furta. “Ni bamai cika alƙawari bane ga gafalallu. Dan tun fil azal ma ban ɗauka musu ba balle suyi tunanin zan cika. Kin shigo tarkon ZAK-SHADOW ne mai kwakwalwar ALADU”.        Ihun da baya fita Jush ya saki jikinsa na rawa yake nuna Dadan. Sai dai babu damar magana. Dadah ya tatse masa wani ruwan gum ne a baki. Dan haka daya buɗe sai bakin ya tafi yammm kamar yanda gum keyi idan an saka shi a abu ana ja. Azaba ta sashi saka hannu ya dafe bakin yana wani burburwa da jiki kamar mai neman wajen dirga.       Ko kallonsa Dadah baiyi ba, dan yasan ya gama da shi kuma ai. Cikin ɓacin rai da son nuna masa ita a dole tantiriya ce budurwar ta Jush tai wani kalar salo tana zaro itama ƙaramar bindiga a cikin gashinta ta nuna masa. Tare da furta, “Ashe kuwa zaka MUTU”.         “Tabbas zan mutu. Amma in sha ALLAHU ba a hannun irinki ba”.     Ya bata amsa da tsawa mai firgitarwa.         “Ƙarya kake, dan ko'a zamanin da kuka ce ku masu jarumta ne BAYI kuka koma mana. Idan kana da jahilcin sanin DUNIYA jeka binciki TARIHI. Kaf African ƙasƙantattu ne a gabanmu”.       Dadah ya gama kaiwa wuya. Cikin kwarewa da salo na musamman irin na horarren Barde ya sakar mata harbi a hannun da take riƙe da bindigar. Sai dai abin mamaki wani kalar sauti ta bada (tsuttt) kawai kamar an saki ƙaramin tsaki. Bindigar hannunta ta faɗi ƙasa. Ta riƙe hannunta tana ƙoƙarin ɗauka ya kwasheta da ƙafa sai gata a ƙasa. Hannun ya take dai-dai wajen harbin. Tako saki wahallen ƙara jikinta na rawa. Amma abinka da masu jan kunne, sai ta shiga tattaro yawu zata tofa masa cike da ƙarfin hali. Bata san ZAKIN ZAKI bane. Har ya gama karance manufarta. Ya wani kalar saka ɗayar ƙafarsa ya daki bakin da mugun takalmin Boot ɗin ƙafarsa mai kama da kofatan doki.        Kamar yanda suke magana da harshen turanci ya ce. “Ƙarya kike ƙaramar kunama. Ko'a jiya MAZAN KWARAI basu kwanta kun taka su ba sai da kuka haɗa da makirici. Wawayen cikinmu suka kasance SAI BANGO YA TSAGE a gare mu. Da wannan ne kuka ci nasarar sarrafamu da sunan BAYI. A yanzu ko KU ne bayin mu. Dan dole ku ƘERA, ku SAMAR, ku JIRA muzo mu saya. Ku shigo jikinmu da ZAMBA CIKIN AMINCI ku sata daga arziƙin mu. Kuna murnar mamayewa daga GAREMU ku ɓata lokaci ayin gine-gine na ƙawa. MU ZO CIKI mu huta. Domin mu mun yarda abinda MUKA TARA shine NI'IMAR MU ta hanyar KASHEWA koda sune last kobbo ɗin mu. Da ace kina da sauran dama dana baki saƙo. Sai dai kash yau ce RANAR TAFIYA. Ranar da zaki san ALLAH ALLAH ne. Ranar KAICO, ranar DANA SANI. Jeki ki amsa KIRAN MAMALLAKIN DUNIYA DA KAYAN CIKINTA Gafalalliya.”      Tsutt. Ya sake sakar mata harbi a saitin zuciyarta. Wani gurnani ta saki dai-dai da wanda Jush yayi cikin magun-magun. Dadah ya miƙe idanun nan a juye. Inda Jush yake ya koma. Zafin da zuciyarsa keyi bai ma san ya fara sauke masa naushi a fuska ba. Ai da gudu su Imran suka iso. Dan sun tabbatar idan zuciyar tasa ta gama haurawa maƙoshi kashe shi zai yi.        Duk da bai mutu ba kafin su shigo ya jigata. Har ya fara haɓon jini. Da ƙyar suka iya kwatar sa a hannun Dadah. Sai wani irin nishin wahala yake ga baki ya zama roba. Har muƙamiƙin sun fara kumbura saboda yanda in yaja bakin gum ɗin ke jan kansa shima ya kuma maida lips ɗin ya ɓame....         “Haysam cool down please. Muna buƙatar mutumin nan a raye kaima ka sani. Sannan muna buƙatar barin ƙasar da shi cikin aminci duk da damar da muke da ita. Amma zamu iya samun matsala tunda kasan a yaya lamarin yake. Da sunan wani zamu kama shi ba shi ba”.        “Bani ruwa”.     Dadah ya faɗa kawai yana huci. Da sauri Daddy Imran ya fiddo kwalbar ruwa a jikinsa ya miƙa masa. Sanin halinsa dama yasa shi tanadarta, dan yasan yanda yay masifar tsanar mutum nan da wahala su kamashi salin alin bai jijjiga masa jini ba. Tass ya shanye ruwan. Ya wullama Imran kwalbar. Cafeta yayi kawai. Shi kuma ya riƙe kansa. Tsahon mintuna su Faro nacan na gyarama Jush jiki. Tare da zirkuɗa masa allurar kashe jiki gaba ɗaya ya sassanƙame kamar matacce. Kamashi sukai suka fita da shi. Babu jimawa sosai suka shigo da wani kuma dake a sandare shima.       A yanayin jiki sai ka rantse Jush ne. Shinfiɗe shi sukai kusa da yarinyar. Kusan mintina biyar kafin Dadah ya ɗago yana kallonsu.         “Bama buƙatar kansa, hanunsa da ƙafafunsa.”       Da mamaki T-Dalha ya juyo yana kallon sa. Haka ma Imran da Faro. Da ƙyar Imran ya ce, “aboda mi?”.          “Saboda da su za'a fi saurin gane bashi bane a bincike. Ko a tunaninku zuba ma gawar poising ɗin zai hana waɗan nan mayun bincike a kanta. Musamman daya kasance yana da amfani a cikinsu. Ba narkewa ba komi jikinsa yayi sai sun yi bincike. Sai dai bazasu taɓa gane wace kalar guba bace...”          Imran yayi murmurshi. Da gaske da Zakinsa na bashi tsoro a wasu lokutan. Kamar yanda ya faɗa tabbas duk iya bincike su, zasu iya gane guba ce kawai. Amma ina aka yi ta? Waye yayi ta? Wace irin guba ce. Ina ake cinikin ta? ƙaryar su tasha ƙarya. Dan Dadah ne ya haɗata da kansa. Da kansa ɗin ma da abubuwan da ake iya samu ne daga gida. Daga gidan ma ba irin na kai tsaye da za'a iya ganewa cikin sauƙi bane. Imma an gane baka isa faɗin sirrin wace ƙasa bane dan kowane ƙasa nada irin abubuwan. Wannan tana cikin manyan baiwar Zak-Shadow. Duk da baya amfani da ita sai ta kai maƙurar ƙurewa ga azzalumai.         Komai daya dace suyi shi suka gudanar. An cire ƙafafu, hannaye da kai na gawar da suka kawo. Kafin su bita da poising ɗin. Tamkar wata almara cikin ƙanƙanin lokaci gawar ta shiga zaganyewa. Namanta da ƙashin na wani kalar narkewa tamkar an saka zinari ko azurfa a wuta. Abinda poising ɗin ke ciki suka maida hannun budurwar ta Jush, tare da saka mata duk wani ayar tambaya alamar itace tai komai. Daga haka suka kimtsa duk abinda basa buƙatar zame musu damuwa sannan suka sake bincike gidan domin tabbatar da babu wata ɓoyayyar cemara. Dan hatta makeken compound ɗin gidan basu barshi ba a wannan dare...      Kuce da ni ina securitys?. Securitys dai kaf ɗinsu goma cus nasu Dadah ne. Ainahin na gidan budurwar Jush da ta hau zuga da keken ɓerar da Dadah ya ɗorata ta tattare su ta zuba a wani ɗaki dake gidan bayan ta makar da su da wasu kalar kayan maye masu haɗari.         Haka su Dadah suka tsara dama su kasance ba su mutu ba. Dan sai da sune shaidar budurwar Jush ta aikata komai zai fito ma duniya. Abinda zai sake baka mamaki bayan kammala aikin koda suka fito motar dake jiransu a yanzu bana ɗazun bane. Tuni waɗan can an fita da su an kawo wasu sabbi an ajiye. Jush kuma na cikinsu an wuce da shi asibitin da aka ɗakko gawar.         Dadah ya kalla Agogon hannunsa sannan ya kalla su Imran. “Yanzu zaku je masaukin ku ku kasance cikin shiri. Shi kuma nanda awa huɗu za'a kammala shirya shi a wuce da shi airport. Dole ku kasance kun riga isa airport ɗin dan jirgin ku na saura mintuna zai tashi zasu baku shi.”       Kai suka jinjina masa. Ya sake bin gidan da kallo, tare da faɗin. Da mun fita da awa ɗaya a saki cemaras ɗin gidan. Nan ma suka amsa masa. Motar ya buɗe ya shiga baya. Baƙon fuskar nan ya shiga mazaunin driver. Su kuma su Imran suka shiga ɗayar motar. Yanzu ma Faro ne yay driving ɗin dan yana da lasis ɗin ƙasar.       Motocin na fitowa kowacce ta kama tsaginta. Akai gabas da Dadah, su kuma sukai yamma.       Cikin ƙanƙanin lokaci suka iso bakin teku. Gadai garin dare ne amma duk harkoki ba'a fasa ba. Dadah bai fita ba har sai da wancan ya fito ya buɗe masa. Cikin risinawa. Koda ya fito ɗin ma sai ya miƙa masa wani ƙaramin bag. Amsa Dadah yay kawai. Batare da yin magana ba ya ɗaga masa hannu ya wuce abinsa. Yana isowa gaban ruwan wani jami'in ruwan ya jefa masa key. Cafewa yay da hannu ɗaya batare daya kallesa ba ya haye mashin ɗinsa na ɗazun daya tsallako. Sakar masa shi akai daga kafen da yake. Kawai ya burga shi yana saka ruwan wani yin fiyyyaaaa ya wuce..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 9_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Tunda taji ƙugin mashin ɗin ta buɗe ido daga gyangyaɗin da take yi. Zaram ta miƙe da ɗan gudu taje jikin window ta yaye labulen. Duk da dare ne da ita kanta bata san ƙarfe nawa bane sai da ta gane shine ɗin dai. A gaban idonta ya tsallako cikin jirgin. Sai ta bar window ɗin da sauri ta koma wajen ƙofa. A rufe take dan haka ta tsaya jiran ya buɗe.      Yana buɗewa kuwa ta daka tsalle ta ɗane sa. A bazata ya jita a jikinsa. Dan haka ya ɗan waro idanu yana mai riƙeta da ƙyau gudun kar ta sha ƙasa.        “Oyoyo Dadah”.    Ta faɗa da muryar mai jin barci tana zagaye hannayenta a wuyansa. Tare da sauke masa sumba a kan fuska. Ta koma kan lips ɗinsa suma ta sumbata, sai kuma ta sake rungume shi tsam-tsam.       Dadah dai ya koma saƙago. Na farko mamakin rashin barcinta. Na biyu tarbar daya samu bayan ya barta tana rikici. Na uku ina tsoron da tace tana ji yaje?. Dan yayi tunanin zai sameta ne a takure a bedroom dan ɓuya. Da ƙyar ya fisgo numfashinsa ya ɗaga ƙafafunsa ya ƙarasa ciki da su tana ɗane a jikin nasa ƙamar ƴar biri. A haka ya ɗauka remote ya kashe television da ta saka karatun Alkur'ani. Sannan ya ɗauka wayarsa data ajiye saman table ya shige da su bedroom.          A saman gadon ya zauna daga baki, hakan ya bama Nimrah dake naɗe da shi damar zama a saman cinyar sa. Ƙafafunta dake zagaye da ƙugunsa ta saki. Cikin dauriya ta ɗago fuskarta tana kallon tashi. Gabanta ya faɗi, sakamakon shigar idanunsa da har yanzu basu washe ba cikin nata. Nata ta rissinar, sai da ƙyar ta aro jarumtar faɗin, “Dadah kana lafiya?”.      Shiru bai amsa mata ba. Tana kuma jin idanun nasa har yanzu a kanta.        “Dadah dan ALLAH kamun magana”.    Ta faɗa hawaye na silalo mata. Maimakon maganar data nema ɗin yatsan sa yasa ya dangwali hawayen nata. Ido ya zuba musu kamar mai son tantance gaskiya. Sai kuma ya murza yatsun nashi suka bushe.        “Mi ya hana ki barci?”.     A karo na farko ya faɗa da muryar da sai da yay yaƙi kafin control ɗin ta. Baki ta tura da sake kwantar da kanta a wuyansa tana zagayo da hannayenta bayansa. Baki a tunzure cikin shagwaɓa ta ce, “Ni bazan iya barci ba sai a jikin ka”.        Wani murmushin gefen baki ya ɗan suɓuce masa. Baiyi magana ba ya sake miƙewa da ita a haka ya nufi bayi. Direta yayi a saman toilet sit dake rufe. Ya juya ya fara tara ruwa a bathtub madaidaici dake bayin. Daga haka ya fara zame kayan jikinsa yana hanging. Tuni Nimrah ta kauda kai Sannan ta runtse idanunta. Ƙaramin towel yaja ya ɗaura dan yana kallon duk abinda take yi. Daga haka ya sake takowa gabanta ya ɗagata tsaye. Kayan ya fara cire mata itama. Zata fara zame-zame ya dungure mata kai. Ko baiyi magana ba gargaɗinsa da ido ma dole a nutsu. Balle akai da dungure kai. Wajen ta shafa tana tura baki. Bai kulata ba ya cire kayan sai dai ta ƙi yarda a taɓa b&p. Shima bai takura ba, ya sake ɗagata cak dan bathtub ɗin ya cika ya shige da su a haka tana jikinsa. Kasancewar ruwan ɗumi ne ga shi yayi kumfa fuuu da sabulan daya zuba sai ta wani lumshe idanunta tana sauke ajiyar zuciya mai nauyi. Yayinda shi ya sauke tashi a maƙoshi...       Yanzu kam duk yanda taso zamewa bai barta ba sai da ya cire. Duk da a cikin ruwa suke kunya mai tsanani ta mamayeta. Ba shiri ta juya ta rungume shi saboda abinda hannunsa ke aikatawa. Hajjaju Nimrah bata san sabuwar dama ta bama Dadah ba. Dan caraf ya riƙe lips ɗinta a nashi. Daga haka kuma karatun ya sauya.         Sai da ya tabbatar bakin surutu yaji a jikinsa sannan yay musu wankan da sake ɗauraye su da ruwa mai ɗumi sosai ya kuma yi mata tsarki da wani masu ɗumin suka fito bayan sunyi alwala. Ƙin yarda tayi ta kallesa. Ga barci ya fara rinjayarta amma tasan tunda yasa sukai alwala babu zancen kwanciyar sai sunyi sallar asubahi.       Hakan kuwa akayi. Sakasu yay suka gabatar da nafila raka'a biyu. Sai suka ɗan zauna jiran asubahi ta ƙarasa kowanne na zikiri. Sai da lokaci ya ƙarasa sannan suka miƙe yay musu jami'in. Suna idarwa ta miƙe ta cire hijjab. Da kallo ya bita, ita ko ma bata yarda ta kallesa ba ta haye gado ta kwanta. Barci take ji na tsiya, ga tsoron abinda ya faru safiyar jiya. Dan haka addu'a take ALLAH ya taimaketa kafin ya kammala azkar tayi barci. UBANGIJI kuwa ya amsa mata. Dan kafin ya gama ɗin tayi barcin mai nauyin tsiya ma kuwa....       Lokacin daya kammala ya hawo harya zare mata abayarta bama tasan yanai ba. A haka ya sakata jikinsa kamar yanda yafi buƙata ya ja musu duvet. Addu'ar barci yay musu. Dan wannan ɗabi'arsa ce koda a barcin rana sai yayi addu'a yake kwanciya. Daga haka ya lumshe nashi idanun hankali kwance tamkar ba wani gagarumin abu ya dawo daga aikatawa ba. Zuciyar ta gama dakewa akan irin hakan. Wannan zai sake nuna maka ƙoƙari da jarumta irin ta jam'in tsaro a bayyane. Yo irinsu Madam Bily ko kaza aka yanka a gabanta walle kuka take rurus. Balle ace mutum sukutum da guda a suburbuɗa masa alburishi amma zuciya daram...             .....★Komai ya tafi dai-dai bisa tsarin da suka shirya sai dai da amincewar UBANGIJI. Dan kuwa su Imran sun ƙetare ƙasar Dubai da Jush da taimakon jami'an ƙasar su ta reshen interpol. Sai dai bada sunansa ba, ba kuma da ƙamanin shi ba. Wannan shiri ne na tsawon watanni..     Daga nan kuma cikin ƙasa kusan sha biyu na rana ƙwai ya fashe. Kwan kuma ya fashe ne a dalilin farkawar securitys ɗin Jush da aka bugar. Hakan kuma duk yana a cikin shirin su Dadah. Dan hatta abinda budurwar Jush ɗin ta basu suka sha sune suka bata shi.       Sune suka kira jami'an tsaro. Cikin ƙanƙanin lokaci kuwa aka zagaye gidan. Awa ɗaya mummunan labari ya fito akan abinda ke faruwa. Ta inda zaka fahimci Jush nada ɗaurin ƙugu kafin kace mi ƙasar sa ta shirya jam'anta na musamman domin zuwa Dubai yin bincike, duk a zahiri ba'a sanar ma duniya ainahin wanda abin ya faru da shi ba sai iya su. Dan sun bada umarnin ta ƙarƙashin ƙasa ga gwamnatin ƙasar kar'a taɓa komai daya shafi case ɗin. Hakan yasa aka dakatar da jami'an dake cikin gidan suka zauna jiran masu abun dake jin duniyar ma kamar a tafin hannunsu take saboda ƙarfin iko. Duk da dai koda za'a basu dama suka dole sai anyi wasu abubuwan daya shafi ƙasa da ƙasa tunda ba lokacin mulkin mallaka muke ba yanzu ɗin ai ko.... ^^^^^^^^^^^^^      Anan kam hankali kwance Dadah da Nimrah suka sha barcin su. Dan basu tashi ba sai azhar. Bayan sunyi wanka suka fito domin karyawa da lunch ɗin da aka shirya musu. Anan ne ya kunna television dan yasan zuwa yanzu ta fashe. Ta fashe ɗin kuwa. Dan duk inda ka latso in har gidan tvn ƙasar ne da ake saka news abinda ke kai kawo kenan wannan batun kisa da ba'a game tantance waye ba. Nimrah da bata san abinda ke faruwa ba koma ace bata fahimta ba ta shiga jeroma Dadah tambaya.         Nuna mata yay shima yanzu yake ganin labarin. Sannan bai san ma akan waye ake magana ba. Amma alamu sun nuna koma waye babba ne. Ta shiga layin ƴan jima mi da nuna mamaki. Daga haka ta saki zancen ta kama sabgarta. Dan sun fara cin abincin kenan ta ajiye spoon tace, “Yauwa Dadah ina Chocolate ɗina da kace?”.         “Wane Chocolate?”.      Ya faɗa batare daya kalleta ba. Fuska ta ɓata. “Dadah harka manta. Jiya fa kace zaka saya min?”. Ta ƙare maganar idanunta na cika da ƙwalla. Sai a lokacin ya ɗan juyo ya kalleta da wani slowly look. Bakin ta sake tura masa tana matso hawayen ƙaryar. Kauda idanunsa yayi.        “Kwaɗayayya, idan lips ɗin nan basu koma ba yanzu zasu ji a jikinsu”.    Ya faɗa cike da basarwa yana tura mata bag ɗin daya shigo da shi jiya. Bakinta ya washe, ta ɗauka da sauri ta fara buɗewa tana dariya. Wasu haɗaɗɗun Chocolate guda biyar suka bayyana. Gashi an musu wani deco mai ɗan banzan ƙyau na masoya.        “Thank you Dadah na”. Ta faɗa tana kai fuskarta inda tashi take ta sumbaci kumatunsa. Kaɗan ya murmusa yana cin abincinsa da mata kallon gefen ido batare da yace komai ba. Bata sake bi takan abincin da suke ci ba ita kam ta hau buɗe Chocolate ɗin. Gutsirar farko tace, “Woow Dadah yummy”.     Yanda tai maganar tana wani lumshe ido da ɗaga hannunta ta haɗa babban yatsarta da manuniya👌sai tai masa so cute. Zamansa ya gyara kawai yana kallonta. Sai da taci kusan rabi sannan ta ɗakko ɗaya ta miƙa masa.         Kai ya girgiza mata. Ta ce, “Akwai daɗi fa?”.    “Sai dai ki bani na bakin ki”...........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 10_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Yanzun kam idanu ta waro ta ce, “Dadah na bakina fa?. Kazanta kenan”.      “Bakya so naci ashe”.   Ya bata amsa yana ɗauke kansa. Gani tai kamar fuskarsa ta canja. Jiki a sanyaye ta ce, “Dadah kayi fushi ne?”.      Shiru yay mata. Ya kuma ƙi kallonta. Dan tana faɗar haka ya samu idea. Fiki-fiki ta fara yi da idanu, sai kuma ta miƙe a inda take ta koma gabansa ta tsaya. Bai kalleta ba yanzun ma. Ta runmtse idanunta tana kokawa da shawarar zuciyarta. Ganin wankin hula dai zai kaita dare ta amince. Chocolate ɗin ta gutsira a bakinta, cikin irin zan baka mamaki ɗin nan ta durƙusa gabansa. A bazata kawai yaji ta kama masa fuska da ƴan hannayenta. Babu shiri ya ɗago ido zai kalleta, tare da buɗe lips zai yi magana ta ɗora nata akan nashin kawai ta fara juye masa Chocolate ɗin bakin nata daya fara narkewa a cikin nashin.       Har a gayama ɗan Mammah tsokalar faɗa, bayan shi ɗin mai faɗa da cikawa ne. Shifa wannan ƙudan zuman ko baiji ƙamshin turare ba bi yake, sannan ya bada harbi. Nimrah dake tunanin tazo goge hadda sai ita aka goge mata tata haddar.        Abu kamar wasa salon na Nimrah ya tafi da Dadah, gaba ɗaya jikinsa ya gama tsinkewa. Tun yana iya jin zai jure har komai ya koma ƙwace masa. Gata zuwa yanzu a jikinsa take, dan tuni ya ɗagota daga ƙasan da take durƙushe ya maidota kan ƙafafunsa.. Kayanta da suka takurama duniyarsa daman ya shiga saɓilewa a hankali. Hankalin Nimrah ya tashi, dan tunda ya ajiyeta a jikinsa fa hankalinta ya dawo jikinta. Da ƙyar ta dai daure ta ƙara danne kanta domin son ganin ina wasan zai tsaya, sai dai mi, yana gama maidata yanda yake so, ya saki lips ɗin ya fara mata wata kalar shinshishina yana bin ƙamshin turarenta dake neman canja masa planing a kanta, na bin komai sannu a hankali bada gaggawa ba, ba kuma da cutarwa ba kwanaki bayan kwanaki.      Uhmm inji mai ciwon haƙori. Lamari dai ya ɓaci, Dadah ya murje ido a falon jirgi zai ɗora ma Little Shadow sabon karatu. Hakan kuma ce ta kasance. Bai ma farga da mi yay ɗin ba sai bayan shuɗewar wani lokaci da Madam Nimrah sarkin cika baki ta gama gane shifa zaki zaki ne. Sannan karatun manya yaro ko ya hau dutsen dala ba lallai ya iya hango rubutun ba ta cikin sauƙi. Sai ga yarinya ta koma rusar kuka da neman ɗauki. Daga ƙarshe dai ya kimtsa, ya kuma killace kayansa a yanda ya dace sannan ya koma murmurshin ƙeta... {•••}••{•••}••{•••}             Kwanaki sun shuɗa, sati biyu ta cika kamar wasa. Burin Dadah ya cika a ɓangaren maida Little Shadow yanda yake so. Dan duk da wahalar da Nimrah ke sha a yayin ɗaukar darasin nan ta daure, ta kuma jure sannan ta miƙa wuya. Bata musu, sannan bata jayayya dan malamin nata mai kima ne da darajar da bazata iya hakan ba a garesa.      Shi ko sai yay amfani da wannan damar wajen bata horo a irin bigiren da yake so duk da yana tausayinta. Kamar yanda ya faɗa ya ganar da ita ƙasar Dubai yanda ya dace a zahiri da baɗinin sirrinsa. A kwana biyun ƙarshe ya kaita shopping ta zubo tsaraba ga kowa yanda ya dace. Shima kuma yay ma Nabeeha. A ranar alhamis data kasance daren juma'a suka nufo ƙasar su ta haihuwa da sauye-sauye masu yawan gaske. Kamar yanda suka tafi a privet jet haka suka dawo a cikinsa cikin tafiyar sirri ga cheff of staff.      Bayan Mammah babu wanda yasan da dawowar su. Itama kuma sanin saukar cikin dare ce bata tanadar musu komai ba illa addu'a da fatan sauka lafiya.      Ƙarfe biyu da rabi kuwa suka sauka. Kamar yanda ya tafi a sirri haka aka ɗakko shi a sirri shi da Nimrah dake cikin mayen barci zuwa gida. Mu'azz na tsaka da barci kira ya riski wayarsa. Da ƙyar ya iya jawota ya ɗaga. Ya kaita kunnesa da magagi irin na mai barci ya ce, “Waye?”.      “Taso ka buɗe gate”. Firgigit ya watsakke jin muryar Dadah da bata ɓuya a gare su. Cikin abinda baifi mintina goma ba sai gashi. Kamar yanda ya fahimci Dadah baya buƙatar tada Malam Almu shima sai bai tadasun ba ya buɗe gate ɗin. Motoci uku suka shigo cikin gidan. Kai tsaye kuma a ƙofar sashen Dadah suka tsaya. Koda aka buɗe motar tsakkiya Dadah ya fara fitowa, sannan ya zagayo ɗayan side ɗin ya kamo Nimrah dake gyangyaɗi ya fito da ita. Mu'azz da kansa ke ƙasa ga farin ciki ya buɗe baki zai yi magana Dadah yay masa alamar ya shiru.      Aiko shirun yayi, zuciya cike da gulma ya bisu da kallo. Sai da yaga sun yi nesa da shi yace, “Yesss! Ninah ta ciwo mana kofi”. Yay wani ɗan takun rawa da ya bama guards ɗin Dadah dariya. Sai dai basu yi ba a bayyane sunata gimtsewa. Dan kai tsaye sun fahimci shaƙiyancin Mu'azz ɗin...         Dadah da bai san sunayi ba tuni ya shige. Sashen shiru alamar sunyi barci. Kai tsaye nasa sashen ya wuce da Nimrah. Tunda yaji shigar ƙamshi mai ni'ima cikin hancinsa yasan an masa gyara. Bai tsaya nazarin waye ba balle kunna fitilar falon yay amfani data waya suka wuce bedroom.       Barcin dake a idon Nimrah yasa bata damu da sanin a ina suke ba ta cire hannunta a nashi ta je gadon da take gani dishi-dishi ta kwanta. Kansa kawai ya ɗan girgiza, bai mata magana ba ya hau zare agogonsa sannan ya fara rage kayan jikinsa da suka kasance suit. Shima ya gaji, dan ko wanka yasan bazai iya ba. Sai da ya rage mata kayan nata itama sannan ya gyara mata kwanciya suka kwanta dan samun barci a sauran daren daya rage idan UBANGIJI ya ƙaddara haka....      ....★★★...          Da asuba Dadah yasha fama da tashin Nimrah. Sai da ya taimaka mata tayo alwala sannan ya wuce massalaci. Ai yana fita itama ta tattara inata-inata batare da ta tsaya ko yin salla ba ta wuce nata sashen. Dan ta riga da ta gama tabbatar da yau dolene ta sakar ma matarsa mijinta.       Itama dai nata sashen tsaff yake. Dan babu tantama an gyara mata shi. Ta sauke ajiyar zuciya da jin kewarsa. Bedroom ta wuce dan kar lokacin sallar asuba ya kwace. Cikin son ture abinda ya saka ƙirjinta yin nauyi tana idarwa ta ɗauki Alkur'ani. Tai karatu sannan tai azkar. Hankalinta nakan sashen Mammah. Amma ta dake ta haƙura ta haye gadonta ta kwanta...        ...Dadah bai dawo da wuri ba. Sakamakon ana idar da salla sun fito massalaci su Bilal sukai kiciɓus da shi a bazata. Farin cikinsu kasa ɓoyuwa yayi, dan yanzu ko yaya Dadah yay nesa da su sai su dinga jin kewarsa kamar wanda ya shekara baya nan. Balle ma wannan ne karo na farko da yay tafiyar kwanaki da yawa tunda ya dawo gare su. Shima dai yaji daɗin ganin ƴan ƙannen nasa. Dan maimakon amsa gaisuwa da baki babu wanda bai rungume ba har su Ma'aruff. Mu'azz kuwa ai hannunsa na cikin nashi. Har Ammar na masa muguntar daya saba.       Gida suka shigo su Ja'afar zagaye da shi. Haka suka rankaya sashen Mammah dan sosai Dadah ke jin ƙaguwa da son ganin ƴar tsohuwar tashi. Aiko sun sameta tana azkar. Sai dai ganinsu yasa ta taƙaitawa. Fuskarta da murmushin daya kasa ɓoye farin cikinta take kallon Dadah da zaratan ƙanennsa ke zagaye da shi. Kai kace ya shekara ne baya tare da su.         Tun a kallon farko Mammah taga kwanciyar hankali ta musamman da sabuwar nutsuwa a tare da kamilallen gudan jinin nata. Sannan jikinsa ya ƙara bayyana ƴar ƙibar jin daɗi, tare hasken fata da annurin fuska. Kalmomin godiya ga UBANGIJI ta dinga jerawa a zuciyarta. Tare da jin ƙarin ƙaunar Nimrah. Dan tabbas anzo inda take fata, addu'arta ta tsayin shekaru ta karɓu. A zahiri kam gaisuwar da Dadah ke mata ta amsa. Sannan sauran ma suka gaishe ta.     Bata bari sun daɗe ba tace suje su huta. Tunda yau juma'a ce duk suna gida, Ammar da Bilal ne masu fita aiki, suma kuma ta tabbatar basa jimawa dan 12 suke dawowa gida suyi shirin massalaci. Babu wanda ya mata musu duk suka miƙe. Haka suka sake takema Dadah baya har ƙofar sashensa suka masa rakkiya sannan suka nufi nasu sashen suna gulma wai Dadah an samu duniya. Irin wannan fresh a sati biyu kawai..       Shi kam yana shiga ɗakinsa yaga babu Nimrah. Murmushi kawai yayi ya cire jallabiyar jikinsa ya haye gado ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya. An dawo filin daga kuma kenan. Gashi yanzu yaƙin zai zama biyu ne. Na cikin gida dana waje. Dan bai sani ba ko zai samu daidaiton iyalin nasa cikin sauƙi ko sai yayi sabon yaƙi.       Dan in har Nabeeha bata kwantar da hankalinta ba ya tabbatar tsiwar Nimrah bazata ɓuya ba koda zatai a cikin kisan mummuƙe ne. Dan ba lallai Mammah ta barta ba. Amma sanin halin yaran nan Nimrah da Ruƙayya ya tabbatar dole ya sanya musu ido dan abinda suka saba bazasu fasa ba. Inda ma ALLAH ya taimake sa da zasu fara zuwa makaranta da wuri. Da wannan tunanin barci yay awan gaba da shi............✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** [25/05, 8:05 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 11_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Da ƙyar Ammar ya haɗiye bai gayama Ruky dawowar su Nimrah ba. Dan ya tabbatar yana faɗa bazai samu abinda yake so ba da safiyar nan. Dan haka yay gum da bakinsa. A hakan ma sai da ta ɗakko masa batun tafiyar tasu. Dan yana jin tana faɗin ko ƙarfe nawa su Ninah zasu sauka?. Amma yay kamar bai jiba sai ma rungumeta da yay. Zata sake magana ya rufe mata baki da nashi. Daga haka  labarin ya canja.          Bayan samun yanda yake so ta taimaka masa dole yay shirin office tunda ya hanasu su ɗan runtsa. Har yanzu tsarin yin breakfast a sashen Mammah bai sauya musu ba. Can suke zuwa su karya sannan su wuce aiki. Kamar yanda su Shariffa ke raka su Ja'afar su basu abincin da kansu haka Ruƙayya da Asma'u suka hau tsarin. Yanzu ma Ruky da Ammar sun fito yana riƙe da hannunta yana tsokanarta Asma'u da Bilal suka fito suma nasu hannun cikin na juna. Asma'u sarkin kunya, ta cire hannunta daga cikin na Bilal tana gaida Ammar. Ruky kam duk yanda take son cire nata Ammar yaƙi saki. Sai da ta mintine shi sannan.         Yi Bilal yay kamar bai gansu ba. Sai dai yayi dariya a zuciyarsa saɓanin Asma'u datai murmushi. Itama Ruky ta gaishe da Bilal kamar yanda suka saba, ta gaida Asma'u ma. Daga haka suka rankaya sashen Mammah dan yau su kaɗai ne masu fitar Ja'afar da Ma'aruff basa fita kasuwa.      Sun samu har su Kulu sun shirya breakfast. Suna zama sai ga Lailah tare da yara cikin Uniform. Zuwa suka rungume Uncle's ɗin nasu da Auntys tare da gaishe sun. Suma su Bilal suka gaida Lailah da girmamawa. Haka ma su Ruky. Daga haka suka fara kari su da yaran. Ruky da Asma'u na zuba musu. Lailah kuma yanzu girma yazo tunda an samu masu tayo. Bedroom ɗin Mammah ta nufa domin gaisheta ita da Gwaggo Khadijah...       Bayan wucewar su Ammar Mu'azz ya fito. Shima yau bazai je school ba. Shine ya fasa ma su Ruky ƙwai akan dawowar su Nimrah. Ruky tai wani kalar rikicewar farin ciki harda tsalle. Sai da Gwaggo Khadijah ta riƙeta tana faɗin banda tsalle dan basu sani ba ko jikansu na kwance. Bata wani fahimci dalilin hanata tsallen ba ta wuce kitchen. Acewarta tana da girki na musamman da zatai ma Ninah. Babu wanda ya hanata. Sai ma bin bayanta da suma su Shariffa sukai dan suma akwai nasu shirin, duk da sai a lunch zasuyi dai. Tuni kuma sun kira su Aunty Ummi sun baza musu har Biebah.         Yo a gayama ƴaƴan Mammah gayya. Balle wannan da sukai ma shiri na musamman. Ai tuni sukace suna tafe suma. Dan hatta Biebah ta shirya lallaɓa Faro da son laɓewa da yima Dadah sannu da zuwa dan bazata yarda ayi babu itaba. Ina ba wannan maganar yau ranar show ce. Ta san dole ne a baje haja yanda ya dace.       Mammah da Gwaggo Khadijah dai basu san mi suka shirya ba. Dan wajen goma Ma'aruff da Ja'afar suka shigo suma, sai kawai suka hau hira. Mu'azz daya tashi cikin mata dama harda shi ake a kitchen saboda tsabar cin kai...        []%[]%[]%[]%[]%[]             Nabeeha da bata san Dadah ya dawo ba sai wajen goma na safe yay kiranta a waya. Cikin barci ta ɗaga da ƙyar batare data duba mai kiran ba. Sai da yay sallama ta miƙe a zabure da faɗon, “My D.”        “Uhmm ƴar gata barci ma kike yi”     “To D. ai gari bai gama waye ba”. “A wajen ƴan gata irinki ba. Ki kawo min Coffee”.      “Coffee! Ka dawo ne?”.   “Uhmm surprise nai miki”. “Imyimm zan rama. Yanzu dai ka bani mintuna kaɗan”.       “Ba damuwa”. Ya faɗa yana yanke kiran.    Duk da tana jin wani abu mai nauyi yana tiƙaƙo mata zuciya tayi farin ciki da dawowar tasa. Guntun text ta turama Jiddah tana sauka a gadon. Minti biyu sai ga kiran Jiddah ɗin. Sai kawai ta ɗauki wayar ta wuce bayi da ita tana amsawa. Bayan sun gaisa Jiddah ta ce, “Dan ALLAH ki sama ranki nutsuwa. Kada ki nuna masa komai. Sannan ki dafa coffee ɗin da kanki bawai mai aiki ba”.          “Mtsoww! Wlhy ji nake kamar bazan iya dauriyar nan ba Jiddah. Yaje ya gama abinda yaso da ƴar cikinsa zai zo ni yanzu yana min daɗin baki”.      “Humm Aunty Nabeeha wannan sune MAZAN ai. Kima godema ALLAH shi da matar auren sa yayi. Akwai irinsa da yawa, ke wasu ma zasu haife sa na waje suke bi kuma yara ƙanana wasu ma basu kaita ba. Aunty Nabeeha, yanzu dama na hannunki, ta karɓe Yaya Haysam ko barinsa ya suɓuce miki ƴar cikin ki ta ƙarɓe. Dan Namiji tamkar abin kiwo yake. Inda ake kulawa da shi da bashi abinci kawai ya sani, anan kuma yake burin zama. Idan kwana bibbiyu zakuyi kinga weekend ɗin nan taki ce, sai ki ajiye kowa da komai ki fanshe kwanakin ki. Amma fa sai kin cire ma kanki yarinyar nan”.        “Naji”.    Ta faɗa kawai tana yanke wayar. Sam Jiddah bata damu ba, dan tasan daman yaƙine a gabanta babba, sai kuma ta ya haɗa da addu'a dan wannan yayar tata ƴar sai a hankali ce.      Sai da Nabeeha tayi wanka tai shiri sannan ta fito. Kitchen ta nufa. Sai dai batayi yanda Jiddah tace ba. Nanah ta saka ta haɗa mata Coffee powder a cikin coffee maker ɗin. Sai dai ta tsaye tana kallon komai dan kar a maimaita irin ta waccan ranar. Maimakon tai tunanin ya kamata bayan nan ta nema masa wani abun breakfast ina.        Kamar an jeho Rayhana da kwana uku kenan da dawowarta sai gata ta shigo. Da mamaki take kallon Nabeeha da taci kwalliya.      “Aunty fita zakiyi?”.   “A'a mi kika gani?”. “Naga kin ci kwalliya da uwar safiyar nan. Keda nasan lokacin tashin ki barci ma baiyi ba”.       Ƙaramin tsaki tayi, batare da tunanin komai ba ta ce, “D. Ne ya dawo zai sha coffee”.      Wani kalar masifar bugawa ƙirjin Rayhana yayi. Cikin rawar lips ta ce, “Wai Yaya Haysam?”.     “Akwai wanda nake kira da wannan sunan bayan shi?”. Nabeeha ta bata amsa tana ɗaukar kayan da Nanah ta haɗa ta fice abinta. Cikin takaici Rayhana ta kwaikwayi abinda Nabeehan ta faɗa a zuciya tana rakata da harara da gatsina baki.... \\××\\××\\××\\××\\          Sai kusan sha ɗaya hajjaju Nimrah kuwa ta farka. Bayan ambaton addu'ar tashi daga barci ta buɗe idanunta. Sai kuma ta yunƙura ta tashi zaune. Wata irin kewar Dadah ce ta shiga saukar mata. A irin wannan yanayin tana tashi takan ganshi ne a kusa da ita yana barci ko yana zaune. Amma yau ya mata nisa, duk da gasu a muhalli guda. Tabbas sati biyu ta bar mata babban tarihi da bazai gogu ba, al'amuran da suka faru a cikinsa bazasu lissafi ba. Sai dai ta shirya maimaita wanda suka fisu tare da Dadanta. Dan ta riƙe kenan babu sakaci babu ɗaga ƙafa. Bazata shiga hurumin daba nata ba, amma kuma zata tsare gidanta da mugayen securitys ta kowanne kusurwa....         Ƙarar wayarta daya bata mamaki ya katse tunaninta. Ta ɗauki wayar ta jujjuya, duk da dama dai matsalar buɗewar Data take tunanin ta samu bana kira ba. Ganin zata tsinke ga shi Ummu ce yasa ta ɗaga kiran. (Aunty Mommy) gaisheta ta shiga yi cike da farin ciki.     Daga can Aunty Mommy ta ce, “Nimrah barci kike yi?”.          “Eh Ummu tunda nai salla na koma”.    “A ina?”. Cikin rashin damuwa ta ce, “Ummu ɗakin da kika kai ni waccan ranar”.      Kallon jun Aunty Ummi da Aunty Mimi dama su Shariffa sukayi, aunty Ummi taima Aunty Mommy alamar ina Dadah?. Dan haka Aunty Mommy tace ma Nimrah. “Ina Dadah fa?”.       Anan ma kai tsaye Nimrah tace, “Ummu yana ɗakinsa.” “To yi sauri ki shirya muna sashen Mammah”.      Wani ihun farin ciki Nimrah ta saki tana jefar da wayar batare data kashe ba ta nufi bayi. Dama neman dama take ya kuma ta samu. Haba sati biyu bataga Mammah da Ruky da iyayenta ba ai magana ta girma. Ta kuma yi babban haƙurin daya dace ai mata jinjina a haɗa da award. A gaggauce tai wanka ta fito. Sauri-sauri ta hau shiri cikin atamfa doguwar riga. Ko ɗan kwali bata tsaya ɗaurawa ba ta yana gyale ɗankwalin a hannunta ta fito.          Hajjaju Rayhana shugabar rashin aikin yi ta ƙasa ce kawai a babban falo tana dakon jiran fitowar Dadah ko Nabeeha. Amma bulum babu wanda ya leƙo. Sai kuma ga amarya ƴar garari ta fito. Ko kallon inda take Nimrah kuma batai ba. Hasalima ita bata ma ganta ba ta fice. Sumar zaune Rayhana tayi, har numfashinta na sama da ƙasa saboda kiɗimewar ganin canjin dake a bayyane ga Nimrah duk wanda ya kalleta. Yarinya tayi wani fresh kamar irin eutopian mutane ɗin nan. Jiki na ɓari ta miƙe zuwa gaban window tana leƙen Nimrah da tuni tayi nisa zuwa sashen Mammah...          “Babbar bala'i. A sati biyu kawai? Tab ɗi jan. Shi ke nan na mutu ni Rayhana”. Wasu wahaye musu shegen zafi suka shiga rige-rigen sakko mata akan fuska. Ƙirjinta kuwa ya mata nauyi na rashin gaira balle dalili..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [25/05, 8:05 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 12_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........Anan kuwa sashen Mammah farin ciki da murna ce ta kaure. Dan Nimrah na shiga da gudu ta wuce inda Mammah take ta rungumeta tana sakin kuka. Yayinda ita kuma Ruky ta haɗasu su biyun ta rungume.      Su Ma'aruff ma sai abin ya basu dariya. Da ƙyar da ƙyar Mammah ta lallashi kafi Autocin nata. Kowa kallon Nimrah da mamakin yanda tai fresh yake. Cike da shaƙiyanci su Mimi da su Aunty Ummi kema juna sigina.      Bayan Nimrah ta gaida Mammah da Gwaggo Khadijah suna riƙe da hannun juna ita da Ruky kamar masu tsoron a rabasu taje ta gaida Uncle Ma'aruff da Uncle Ja'afar. Sun amasa mata da kulawa. Suma dai ransu fal gulma sai dai babu damar yi saboda matsayinsu na iyaye maza. Haka su masu Aunty Mommy ɗaya bayan ɗaya Nimrah ta gaishe su. Ana cikin hakan sai ga Biebah. Da gudu da gudu Ruky da Nimrah sukaje suka naƙaleta.      Nan fa falon ya ƙara rikicewa. Ƴaƴan Mammah sun haɗu. Yunwa ta fara isar Nimrah. Ta dafe ciki tana yamutsa fuska. Ruky data lura ta ce, “Yunwa?”.      Kai ta jinjina mata. Tashi tai ta kawo mata wainar fulawa data soya mata. Cike da farin ciki Nimrah ta rungumeta da faɗin, “Wayyo my rabin jiki”.      Dariya kowa ya sanya. Nimrah dai ta fara ci kamar wadda take a yinwace su Mu'azz na mata surutu. Yanda tayi ɗin sai da ya saka kusan kowa kallonta a falon, sai dai babu wanda yayi magana. Sai da taci tayi nak ta godema ALLAH sannan takai kwance a jikin Small Mom tana faɗin, “Wayyo Small Mom na ƙoshi da yawa”.           “To irin wannan cin yunwa da kikama waunar nan Ninah”.     “ALLAH nayi kewarta ne. Yanzu ma kawai cikina ya cika ne amma bakina bai ƙoshi ba.”        Shigowar Ammar ta hana kowa bata amsa. Sai kuma ga Bilal kai kace tare suke. Shi ko dai bai iya shiru ba. Sai da ya ce, “Iyeee kunga ƴar Mammah kuwa? Irin wannan Fresh mi Dadah ke baki haka?”.         Ba shiri Nimrah ta ɓoye fuskarta a jikin Ruky. Sai dai batace komai ba. Shima kuma bai sake maimaitawa ba illa dariya da yayi kamar kowa. Nimrah ta gaida su shi da Bilal. Suka amsa mata da kulawa. Dole hirar ta tsaya saboda shirin massalaci. Kowacce mijinta ya janyeta a kaikaice suka gudu. Sai su Mimi suka rage da Nimrah dake dariyar gulmar Ruky a zuciya. Dan tana ganin abinda Uncle Ammar yay mata kafin su fita....      (★)★(★)★(★)    A yau da kwanaki bakwai ke cika da fara case ɗin Jush rikici ya ɓarke tsakanin jami'an ƙasar sa dama ƙasar Dubai. Dan sun ce basu yarda ba da haɗin kan ƙasar budurwar tasa tai komai, dan aikin baiyi kama dana mutumin ɗaya ba musamman yanda suka kasa gane kan gubar da aka zuba masa. A gefe ga ƙyamariro tako ina a gidan amma ace basu naɗi komai daya faru ba. Wannan yafi ƙarfin yarinyar ita kaɗai.       Tofa babbar magana, dan wannan rikici shine ya fiddo maganar kisan Jush ɗin kai tsaye ma duniya. Saɓanin farko da kawai ana nuna batun kisan batare da sunan wanda aka kashe ba. Sai a yau ne sunan ya bayyana ɓaro-ɓaro tare da hotonsa. Kafin kace mi manyan gidajen yaɗa labarai na duniya sun shiga haskawa da kace nace. Hukumomin Dubai sukai zaman farko a teburin tattaunawa...       Wannan fa shi ake kira da sunan babbar magana, wai ɗan sanda yaga gawar soja. Labari da ɗumi-ɗumi mai kekketa zuciya da sanyata bugun fanfalaƙe ya riski kunnuwar ƴan ƙungiyar duhu. Koma muce sun gani da idanunsu, duk da a ranar farko sunga labarin. Kasancewar ba suna ba hoton wanda akai mawa ɗin yasa basu maida hankali ba balle ma abin ya dame su.       Sannan kaf ɗinsu babu wanda ya taɓa sanin ma Oga Jush ɗin nada gidan sirri a Dubai balle budurwar. A matuƙar gigice kiran wayoyi ya fara kai-kawo a tsakaninsu. Hatta wanda basa ƙasar suka fara haɗo kayan dawowa. Dan wannan al'amari ne daya wuce misalin tunaninsu.      Tuni waɗanda ke cikin ƙasa kam sun haɗa gangamin meeting na gaggawa. Duk da a babu shiri ne sai ga kusan mutum goma sun hallara. Duk da ma a hakan zaman iya na manya ne. Sauran ƙananun Members na can an barsu da ruɗani da tashin hankalin zuciya. To Oga ya mutu su ina suka kama?.     ....★“Mike faruwa ne? Mi yake shirin faruwa?!!!”.       Mr Specter ya faɗa cikin ƙaraji da gigitar ruɗani jikinsa na karkarwa.     “Akwai abinda ya kamata mu sani ƙwarai da gaske. Dan duk da anyi kisan a inda ba ƙasarmu ba, bama yankin mu ba bazamu sakankance da tunanin babu saka hannun maƙiyanmu ba. Ashe shiyyasa muketa neman Oga kwana da kwanaki babu labarinsa. Wannan wane irin al'amari ne mai ruɗar da kai?”.          “Wannan ya wuce ruɗar da kai, harda ruɗanin zuciya. Ni gaba ɗaya ma ji nake tamkar hawan jini na na sama.”.      “Ni ko ina ganin ba ruɗar da kanmu ya kama muyi ba. A wannan gaɓar nutsuwa mukafi buƙata. Sannan a samar da sabon shugaba. A kuma jira su Viper su iso a sake sabon zama. Sannan fa ba lallai ace abinda ya faru ya farun ne daga ɓangaren mu ba. Dan Oga na harƙalloli daban-daban a kasashe da ban da ban. Ku duba fa mu dukanmu yau ne muka fara ganin wannan gidan nashi na Dubai. Ita kanta wannan yarinyar gashi masana sunce bincike ya nuna ta jima tare da shi tun tana da ƙarancin shekaru a duniya. Amma mu bamu taɓa sanin ta balle labarinta. Hakan na nufin akwai abubuwa da yawan gaske da suka shafi oga da bamu taɓa sani ba. Ba kuma dama ya zama lallai mu sani ɗin ba tunda yana aikinsa yanda ya kamata matsayin shugaba akan abinda ya shafe mu”.            “Haka ne. Scythe yazo da magana ta hankali kuma wadda ya kamata mu duba. Mu kuma kalleta a matakin nutsuwa hakan zai sama mana kwanciyar hankali da yin nazari yanda ya kamata. Koba komai zamuyi abinda ya dace daga namu ɓangaren. Dan ni dai zuciyata tana raya min akwai hannun maƙiyanmu a wannan al'amarin. Duk da na rasa ina zan kalla ko kamawa daga ɓangarorin maƙiyan namu. Saboda wannan aikin duk inda ya fito ya fito ne daga masu ƙarfin iko da ɗaurin ƙugu”.           “A wannan gaɓar ba'a raina maƙiyi. Dan duk maƙiyi sunansa dai maƙiyi. Dama ɗaya yake jira ta halaka. Abu mafi damuna anan yanda komai na ƙungiya ya tsaya tsahon wata ɗaya kenan. Gashi Oga ya rushe dukkan tsoffin tsarikanmu da shirin gina wasu. Da yanzu nan da kwanaki biyu zai iso domin ƙaddamar da su. Wannan nan babban ƙalubalene a garemu. A gefe idan ma maƙiyanmu basu da hannu a wannan kisan, a yanzu sun samu lasisin farmakarmu. Dan tsohon Janar ɗin nan shegen kansa ne. Balle ya tattara akalar mulkin ya danƙa a hannun tsinannen nan Zak-Shadow. Na rasa wane irin mutum ne mutumin nan. Munbi duk wata hanyar kauda shi amma kamar munayi a banza. Gubar nan ta ƙarshe da muke da yaƙini a kanta ma shiru kake ji gashi nan ma ya cigaba da harkokinsa kamar komai bai faru ba”.         Shiru ɗakin ya ɗauka. Zantukan da suka tattauna na ratsa su. Musamman ma na ƙarshen nan da suka fi komai shigar su. Dan tabbas da gaske akwai babban ƙalubale a gabansu a wannan gaɓar. Dole ne kuma ɗayan biyu ta kasance a kansu. Ko su miƙe da shirin sabon yaƙi. Ko ayi nasara a kansu ta hanyar da basuyi zato da tsammani ba......         +++++++++++      “Amma ke dai baki da zuciya wlhy. Yanzu kina nufin komawa zakiyi?. Ke ko kishin kanki baƙyayi da Dad. Duba fa tunda kika baro gidan uwarsu ta kira taji nan kika zo babu wanda ya sake kiran mu har ita”.            “Ni dai babu ruwan ka. In ma bani da zuciyar ai tawa ce ko. Kai ko bance zan koma ba ai kace na koma. Jiba fa inda muke a ɗakin hotel guda ɗaya jal mu huɗu. Ni kaɗai mace a cikinku. Duk da kuke ƴan uwana idan son zuciya ya raya muku cutar da ni fa, tunda Dad ma ba kullum muke ganinsa ba.”        “Amma Hanoon baki da hankali. A cikinmu ubanwa ya taɓa yi miki wani abu mara ƙyau?”.       “Idan bakuy min ba ai wataran zakuyi min. Ince kai randa nazo a bayi na sameka da yarinyar mai aikinmu ta da. Ka iya zama ka lallaɓeta ta kawo maka kanta shegiya ko sisi bata samu sai wahala. Ƙarshe ma itace ke baka kuɗin. Sannan gashi nan abinci ma sai mu yini bamu ci ba muna wahala. Ko ɗakin Hotel ɗin badan Dad ya jima da biyan maƙudan kuɗi ba a kansa mun isa mu zauna?. Ai har ku ɗin dole ku koma can. Dan haka ni dai ba zan zauna ba. Gara na koma.”          “Humm munafuka, kedai kice zaki koma saboda wannan tsohon dattijon da girman jikinsa ke kwasar ki”.          “In ma dan haka ɗin ne ina ruwanka. Kaji da taka damuwar”.      “To wa zai baki kuɗin jirgi?”.    “Ina ruwanka koma wazai bani tunda banzo nace kai ka bani ba”. Hanoon ta faɗa tana jan akwatinta ta fice ta bar su Afeef da Dayyan da kallon juna baki sake..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [25/05, 8:05 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 13_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ...........Har masu tafiya massalaci suka gama shiryowa suka fito tare da yara da aka ɗakko school babu Dadah babu labarinsa. Nimrah dai nata dannewa, bata yarda kowa ya lura da halin da take ciki kan son ganin ta ina zai ɓullo ba. Sannan ta hana zuciyarsa yin dogon tunanin hasaso mata yana tare da matarsa ne. Da hakan yazo mata a rai sai tai a'uziyya ta ture gurɓataccen tunanin da faɗin (Inama ruwana idan haka ne?).          Sai da taga har su Uncle Ma'aruff na shirin wucewa massalaci ta kasa daurewa ta ɗauki wayarta. Gajeren saƙo ta tura masa kamar haka.        (Kowa ya tafi massalaci amma banda Dadah na. Idan Babyna ya rasa sallar juma'a naga Boni). Daga haka ta ajiye wayar suka wuce kitchen ita da su Ruky. Dan dole a haɗa abinci mai yawa kamar yanda sauka saba duk irin wannan ranar ta juma'a da dama su Aunty Mimi ke yini gidan..     .....★★            Saƙon Nimrah ya iso wayar Dadah ne a dai-dai lokacin da yake tsaye gaban mirror yana fesa ma jikinsa turare. Yayi matuƙar ƙyau cikin yadi mai laushi fari tas daya zauna masa a jiki ɗas. Ga hula ya mirza masha ALLAH.         Ta notification yaga sunan Little Shadow kamar yanda yay saving. Ya ajiye turaren daya gama fesawa ya ɗauka wayar ya shiga saƙon. Murmushin da bai shirya ba ya suɓuce masa. Ya sake maimaita saƙon har sau uku sannan ya saka wayar aljihu yana juyawa ya kalla Nabeeha dake barcin wahala a gadonsa. Komai bai ce ba ya ɗauka takalma ya saka sannan ya fice.         Tun kafin ya gama bayyana mayataccen ƙamshinsa ya gama gauraye sashen. Cikin rawar jiki Rayhana dake a babban falo zaune tana dakon jira numfashinta yay wata kalar fusga kafin ya dawo da ƙyar. Dan sai da ta haɗa da iskar baki wajen jawo shi.         Da rawar lips data murya take masa sannu da zuwa. Hannu kawai ya ɗaga mata ya wuce batare da ko kallonta yayi ba. Ita ko kamar mayya haka take binsa da kallo idanunta na cika da ƙwalla. Wani abu mai ɗaci ya ƙara tokare mata ƙirji ganin har ya nufi ƙofar fita ya dawo ya nufi sashen Nimrah. Cikin sauri da son yay mata ko magana ne ta ce, “Dadah bata nan”.      Cak ya ɗan tsaya. Sai kuma ya juyo zai wuce batare da yayi maganar da take so ɗin ba. Dan ya san Nimrah bazata wuce sashen Mammah ba. Lips ta cije da ƙarfi, zuciyarta tamkar zata kama da wuta. Komai a duniya bawan ALLAHn nan yayi birgeta yake tun a shekarun baya bama yanzu ba. Ita kaɗai tasan girman darajar abinda take ji game da shi a zuciyarta. Yayinda a yau wani kishi mai tsanani na duka matan nasa ke neman halaka ta. Musamman Nimrah da duk wanda ya kalleta ya kalla Dadahn yasan ba ƙaramar shoshalewa akayi a tafiyar nan ba. Ji take kamar bazata iya cigaba da zaman gidan nan ba. Amma dole ne ta daure kodan samun cikar burinta kamar yanda First Lady ta tsara mata da kuma yima First Lady ɗin aikinta....        •==•===•==•              Kasancewar guri yana gab da ƙurewa, ga Imran na jiransa su wuce massalacin bai shiga sashen Mammah ba. Drivern Daddy Imran ya fito da sauri ya buɗe masa murfin, sai da ya shiga kusa da aminin nasa dake ƙare masa kallo yana murmurshi tunda ya fito sannan. Securitys ɗin dake tare da Imran ɗin ne suka buɗe gate. Dan su Malam Almu sun wuce sallar juma'a tare da su Bilal. Harda Mole kuma da Sanda da basu san Dadah ya dawo ba.           “Surukina ba gaisuwa? Anya bazan ƙwace yarinyata daga hannunka ba koda na sati ɗaya ne?”.      Daddy Imran ya faɗa cike da tsokana. Batare da Dadah ya kallesa ba ya ce, “Idan ma kayi hakan kunya zata baka”.         Cikin dariya Imran ya ce, “Kar dai ka cika baki ta baka mamaki. Dan ita ba irin matarka bace mai tafiya ta dawo da kanta.”        Murmurshi kawai Dadah yayi batare da ya sake cewa komai ba. Shima Daddy Imran bai sake magana ba kasancewar sun kusa isa massalacin. Dan Central mosque suka zo...        Bayan an idar da salla basu biya ko ina ba suka dawo nan gidan. So suke su ci abinci anan sannan su tafi gaida Baffah da Uncle Nasiru. Shigowar su Ja'afar kenan suma. Suna fitowa a motoci sai gasu Dadahn. Cikin kiciɓus akai haɗuwar ragabza tsaƙanin Dadah da Mole. Ga kuma Sanda daya gama daburcewa..      Idan akace muku Dadah to kawai kuyi ruff da bakin ku. Dan kuwa zaku sha mamaki idan nace muku kallo ɗaya yayma Mole ya ɗauke kansa. Sanda kam yi yay kamar bai ganshi ba. Hasali ma da hannu ya amsa musu gaisuwa. Sai kuma ƙannesa suka zagaye su. Daga haka suka shige ciki akabar Mole da zufa Sanda da jin fitsari na neman kufce masa...            Dadah baiyi mamakin ganin ƙannen nasa ba. Sai ma Biebah ce ke ɓoye-ɓoye dan tasan tayi saurin zuwa gida. Ilai kuwa da Dadah ya kafeta da ido sai duƙar da kanta tayi tana addu'a. Bai ce mata komai ba ya ƙarasa inda Mammah take shi da Daddy Imran. Su Aheel dake riƙe da hannun Dadah ƙafa da ƙafa duk suka jingina a jikinsu.         Gwaggo Khadijah da Mammah suka gaida. Gwaggo Khadijah na jera ma Dadah sannu da dawowa. Su Aunty Mommy ma duk suka zo suna gaishe su. Harda Biebah da ke fatan kar Dadah yay mata faɗa. Alhamdullahi kuma baiyi ɗin ba. Ruƙayya da Nimrah ne kawai babu. Sai da suka miƙe domin zuwa dining da aka cika da kanyan abinci kala-kala sannan. Dai-dai lokacin Nimrah da su Mimi suka saka ta sake sabon kwalliya ke fitowa daga kitchen ɗauke da jug na glass da aka zuba ruwan tataccen tuffa da strawberry, dariyar hirar da suke yi da Ruky take yi a hankali. A kan Dadah idanunta suka fara sauka.        Dan ya kai zaune kenan a kujerar da Bilal ya gyara masa ne. Kawar wa yay cike da basarwa ganin yanda ta tsaya cak kamar wadda akama tsawa. Sai da Daddy Imran dake murmushi ya furta, “Daughter ƙaraso mana.”      Ɓoyayyar ajiyar zuciya ta ɗanyi. Ta ɗaga ƙafafunta da ƙyar ta iso tana ajiye jug ɗin. A karo na biyu suka sake haɗa ido da Dadahn dake mata kallon ƙasan ido. Ita ta fara kawar da nata yanzu. Fuskarta da murmushi ta zagaya inda Daddy Imran yake tana gyara galenta ta duƙa tana gaishe shi. Da kulawa ya amsa mata da tambayarta fatan dawowa lafiya?. Kasa amsawa tayi. Sai ma ta koma tambayarsa ya su Ammie da Lolo da Yaya Khalifa?. Yace mata suna lafiya maybe ma ta gansu sun zo anjima.       Tayi fatan ALLAH yasa su zo ɗin kafin ta maida akalar gaisuwar tata kan Dadah. Dan cike da dakiya tamkar yanda suke gaishe shi a da ta ce. “Dadah ina wuni?”.          “Kina lafiya?”.      Ya amsa mata shima da normal voice batare daya kalleta ba. Ma'aruff da Ja'afar suka mintsini juna ta ƙasan table. Yayi da Ammar da Bilal sukai sigina da ido. Hakama su Aunty Ummi abin sai ya basu dariya. Sannan mamakin Nimrah na kashe su. Yarinyar akwai shegen wayo da iya taku. Su Shariffa dai babu damar magana saboda suna matuƙar jin nauyin Dadah. Garama Asma'u da Ruky kallon uba suke masa. Dan su basa jin Dadah nada banbanci da Daddyn su. Dan cike da farin ciki Ruƙayya ma dake fitowa a kitchen yanzu ta ƙaraso inda yake tana masa sannu da zuwa.       Dadah dake kallon ta da ɗan murmurshi ya amsa. Da ƴar tsokana ya ce, “Ina, ina Baby ta taddo Asma'u Mammah?”.         Dariya Ruky ta sanya da kowa dake wajen tana rufe fuska. Hakama Mammah dake bashi amsa da “Maybe yau da daddare ne”.        Sabuwar dariya suka sanya. Banda shi dake ɗan mitsilin murmurshi kawai idonsa akan Nimrah dake zubama Gwaggo Khadijah tuwo. Dan ita da Mammah shi akai musu. Saboda kawai yana son tazo kusa da shi ya ce, “Zoki bani tuwon nan nasu Gwaggo”.      Yanda yay maganar da dakewa itama haka ta amsa masa da girmamawa. Bayan ta kammala da Gwaggon ta zagaya inda yake dan Asma'u ke zubama Mammah. Ata kusa da shi inda ta tsaya Adeel ne zaune. Ta ɗayan gefen kuma Daddy Imran. Dan haka ta tsaya ata wajen Adeel ɗin. Wani irin shige masa hanci da mayataccen ƙamshinta yayi sai da ya ja numfashi da ƙyar. Itama nashi ƙamshin ba ƙaranin tasiri yay mata ba a gangar jiki da ruhi. Ta dai danne kamar yanda shima ya basar        Ta saka tuwo ta ɗauka spoon zata saka masa a kan plate ɗin kafin ta zuba miya ya faki idon kowa ya mintsine ta a cinya ba arziƙi ta saki spoon ɗin ya faɗi ƙasa. Kaf wajen nan babu wanda zai ce ga yanda akai, dan haka suka shiga mata sorry. Shi ko fishaa yama kalleta ya ɗauke kansa bai ce komai ba. Dole ta kai duƙe ƙasan table ɗin zata ɗakko spoon ɗin. Dama can hannayensa a saman jikinsa suke. Dan haka yay amfani da damar ya cafke ɗayan hannun Nimrah cikin nashi. Dan ta riga ta kai duƙe babu mai ganinsu. Sannan ya take cokalin da ƙafa.........✍️     In ban tonawa Dadah asiri ba ku ce ni ba Jikan Man Musa bace🤣🤣🤣🤣🏃🏼‍♀️🏃🏼‍♀️.   _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 16_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Yana shigowa sashensa da fuskar Nabeeha da ke zaune tana lissafin mintuna ta cika fam ya fara cin karo. Shi abin ma sai yaso bashi dariya. Bai dai yi ba, sai ma a ransa ayyanawa yake (Dole maza masu mata da yawa su samu hawan jin.....)     Tunanin nasa ya yanke, sakamakon isowar Nabeeha inda yake. Da farko kamar zata rungumesa sai kuma ta tsaya cak. Yanda ta buɗe hanci tana shinshinarsa kamar wata mage dake son gano inda kifi yake yasa shi fahimtar ta. Sai dai kafin ma yay magana idonta ya ciko da ƙwalla. “Amma kana ganin hakan adalci ne? Ni ce da kai kaje kana kasancewa da wata?”.           Shi dai kallonta kawai yake, sai kuma ya kawar da kansa yana kallon agogon hannunsa. Kafin ya sake maido idanun nasa kanta. Sai kuma ya ɗan duƙo kansa saitin kunnenta. “Ita wadda ta kawo miki gulmar bata haɗa miki da lokacin shigowata bane?”.      Cike da takaici ta ce, “Koma dai miye ai sai ka dinga jin tsoron ALLAH. Kun je kunyi sati biyu bance komai ba. Kun dawo ɗin ma nawa lokacin da ita zaka raba”.      Fuuu tai shirin barin wajen. Hannunta ya riƙo ya maido ta gabansa. Batare da yayi magana ba kawai ya rungumeta. Zazzamewa ta shiga yi da sake faɗin, “Ni sake ni. Kaje ka gama rungume wata banza zaka zo ka samin wannan ƙazamin turaren nata a jiki.”         Sakin nata kuwa yayi, bai kuma sake cewa komai ba ya raɓata zai wuce. Karaf kuwa sai idonta akan wuyansa dake zane da shatin lips ɗin janbakin Nimrah. Saukar hannunta kawai yaji akan wuyan nashi, ta shafo jambakin tana nuna masa. Da rawar murya ta ce, “Oh har saƙo ta baka kazo min da shi?”.         Dadah ya kai hannunsa saman goshi ya murza da ƙarfi. Shi bai san tsakanin Nimrah da Nabeeha ɗin ma wake son maida shi mahaukaci ba kam. Rashin abin faɗa ya sashi zagayeta kawai ya cigaba da tafiyar sa.....      Cike yake da buƙatar yin wanka. Dan gaba ɗaya kayan jikinsa sun gama takura masa. Ga gajiya da hayaniyar da yasha yau. Bai wani saka al'amarin Nabeeha a ransa ba dan yasan halin kayansa. Ya zare kaya kawai ya shiga wanka bayan ya gama ganin abinda Nimrah ɗin tayi a wuyansa, dan Nabeeha bata goge duka ba. Ya ɗan jima kafin ya fito. Bai yi mamakin samun Nabeeha ta shigo ba. Sai dai yanda ta cika tai fam ya sashi yin murmushi yana kauda kansa.         Sanin zai koma wajen Mammah ya sa ya saka jallabiya a maimakon kayan barci. Kafin ya iso inda Nabeeha take a bakin gado ya zauna kusa da ita. Kai tsaye ya ce, “Bani ruwa”.         Batare data kallesa ba ta ce, “Ka muje falo ga abinci”.      “Kin san bana cin abinci da dare ai. Ki bani ruwan sai ki bani green Apple kawai”.          Miƙewa tai batare da tayi magana ba taje fright ɗin dake ɗakin ta ɗakko masa ruwan da cup ɗaya ta dawo.        Ruwan kawai ya amsa ya barta da cup ɗin. Da yake a buƙace yake da son sha bai ma fahimci a buɗe ruwan yake ba ya cire murfin kawai ya kai bakinsa. Sai da yay bismillah kamar yanda ɗabi'arsa take sannan ya fara sha. Tas kuwa ya shanye shi ya miƙa mata robar kamar ba yanzu yasha ruwa a wajen Nimrah ba.         Koda yake shi mutum ne mai son ruwa sosai. Shi kansa bai san irin adadin ruwan da yake sha ba a rana. Idanunsa a rufe ya dafe jijiyoyin kansa dake harbawa da duka hannayensa. Sai da yay kamar mintuna biyu a haka sannan ya buɗe idanun nasa ya ɗauki wayarsa dake a bed side drawer da tai motsi alamar shigowar saƙo. Waya ce ta aiki mai muhimmanci, kuma yana saka ran su Faro ne, dan haka ya kalla Nabeeha da nufi sakata aikin da zata bashi waje... Sai dai me? Yana motsa lip kansa yay wani ɗan sarawa, hannu ya sake kaiwa yana ƙoƙarin dafe shi saboda nauyin da yake neman fara masa.         Ita ko Nabeeha dama bata lura ba ta miƙe ne kawai ta nufi ƙofa ɗauka masa Apple da yace.      Ganin haka ya sashi yunƙurin sake ɗaukar wayar. Abu kamar wasa yana ƙoƙarin fara duba saƙon da aka turo masa idonsa ya fara juyewa dishi-dishi....        Mamaki ne ya fara kama shi kam, ya shafa idanun tare da buga kan nasa kaɗan amma ina. Karo na farko ya ambaci sunan ALLAH a bayyane. Hakan ne ya saka Nabeeha dake shigowa ta ƙaraso gabansa da sassarfa ta zube tana kama masa kan itama da faɗin, “D. Miya faru? Kanka ke ciwo ne?”.       Kai ya girgiza mata da ƙyar, ya motsa lips da nufin mata bayani amma yay masa nauyi. Sai kawai ya yamutse fuska yana lumshe idanu. Miƙewa tai ƙoƙarin yi zuciyarta na tuna mata batun Nimrah sai dai cikin rashin sa'a yay baya zai zube a gadon shi kuma. Kasancewar tana a jikinsa kawai suka tafi gaba ɗaya.        Duk da a tsorace take da wahalar da tasha ɗazun a hannunsa da safe, ga yanayin da yake ciki. Jinta kwance a jikin nashi ga fuskarta akan tashi tana shaƙar ƙamshin mayen turarentasa na barci da ko'a baya yana da matuƙar tasiri a gareta balle a yanzu kawai ta samu kanta da rungune shi sosai. Duk da kanshi ya fara juyewa irin na wanda yasha ƙwaya saƙon Nabeeha bai gagara tasiri a jikinsa ba, har takai ma ya riƙota shima da irin riƙo na sallamawa. Sai dai ƙarfinsa ya fara rauni. Amma hakan bai hanashi son biyama gangar jikinsa da zuciyarsa muraddinsu ba..... ÷÷÷÷÷÷÷÷÷÷÷÷÷           Faro daya tabbatar idan Dadah yaga saƙonsa zai kira ya ƙara jujjuya wayar cike da ƙosawa. Tun yana ƙirgen sakanni har ya koma mintina. Ganin fa kamar wasa wankin hula zai kaisu dare kawai ya danna masa kira.  Ina harta tsinke babu amsa. Ya sake gwadawa a karo na biyu. Amma nan ma ba'a ɗaga ba.     (Mike faruwa. Yasan Haysam akan aiki. Kuma ɗazun yayi waya da Imran akan yau zasu kama Ojo. Ya kuma san Imran zai sanar masa) Akalar kiran ya maida kan Imran. Cikin sa'a bugu ɗaya ya ɗauka. Faro ya sauke ajiyar zuciya. Ko gaisuwa basu tsaya yi ba ya ce,          “Imran halan ka manta baka faɗama Boss muna bakin aiki ba?”.      “Ah. Na faɗa masa mana. Miya faru?”.     “He didn’t pick my calls seven times.”      “Oh my God. Inaga ciwon kan ne. Dan babu jimawa muka rabu da shi. Yan zu wani abu ya faru ne?”.      “ALLAH ya bashi lafiya, akwai matsala kam gaskiya. Dan guy ɗin nan fa baya gidan nan. Sai wasu mata da muka samu. Sun tabbatar mana kuma ya kai sati biyu ma baya nan”.         “Mata! Su kuma su waye to?”.     “Humm garkuwa yayi da su. Sunce kuma ana fita da wasu ma. Sannan ana shigowa da wasu. Sai dai basu san ina ake kaisu ba.”        “Lallai akwai matsala. Yanzu dai idan kuka bar yaran nan da nufin masa tarko bamu sani ba ko ya gane ana bibiyarsa ne ya bada ƙafa. Idan aka kwaso su kuma nan ma akwai matsala. Tunda zata iya yiwuwa bai sani ba kaga mun bashi haske. Zaɓi ɗaya ne damu yanzu. Idan akwai maɓoya wasu a yaran su nema a dakaci zuwansa. Mu kuma nan ka dawo mu kafa sabon binciken sanin ina yake a yanzu”.         Baza'a rasa mafaka ba, duk da itama zata iya zama mai haɗari. Dan tunda yazo ya kafa wannan gidan a jeji babu yanda za'ai ace bai san sirrin wajen ba. Sai dai bamu da zaɓin daya wuce hakan.”          “In sha ALLAHU mune da nasara”.    “ALLAH yasa. Sai ka jini”. Daga haka Faro ya yanke kiran. Imran da zancen Dadah ya tsaya masa a rai shima layin nasa ya fara kira. Dan yasan ƙarfe tara da wani abu baza'a ce dai ya kwanta ba. Dole akwai dalili. Family layinsa ya kira. Ga shi dai tana shiga amma ba'a ɗaga ba shima har sau uku. Sai yaga kawai bari su bashi lokaci zuwa anjima koma safiya....        ★___________★      Kuka sosai Nimrah tayi bayan wucewar Dadah. Dan wani irin nauyi taji zuciyarta ta mata. Ga ƙunci daya mamayeta. A sati biyu ya saba mata da abubuwa da yawa da take jin shaƙuwarsu ƙololuwa. A yanzu bata ƙi su yini tare su kwana tare ba tana ganinsa a kusa da ita. Sai dai tasan hakan yaudarar kanta take. Dan dole ta raba shi da wata. Dole akwai ƙa'idar da zata ganshi yanzu. Wataran ma ƙila ta kwana ta yini bata ganshi ɗin ba.     Tabbas ta jinjina ma mata masu abokan zama. Dan yanzu ta fahimci abinda ake kira da kishin. Sai ma ta ɗan ji zata iya sassautama Nabeeha dan wlhy tayi namijin ƙoƙari. Sai dai hakan ba yana nufin zata bar mata Dadahn bane. Dole ne su zuba mai sa'a ya ɗauki kambu. Amma in har bata shiga huruminta ba itama zata kauda kanta ta barta da halinta kawai. Idan kuma har ta kasa riƙe girmanta ko tace zata cigaba da raina musu Mammah to anan fa ne tsakaninsu babu ragi babu ragowa. Dan an taɓa abinda bazata iya kauda kai ba............✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 15_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........“Halan bakaji inda nace ka kaini bane zaka yo nan dani?”.      Zaka rantse mai taxi baiji abinda Sanda ya faɗa ba. Ran Sanda ya fara ɓaci, cikin fusata ya fara masifa, yayi da turanci yayi da hausa. Amma mai taxi yayi kunnen uwar shegu da shi yana ta garzaza gudu. Sanda ya fahimci dole ne yay wani abu a wannan gaɓar. Dan wannan mai taxi ɗin ɗayan biyu ne. Kodai ƴan one chance, ko liƙi ne ya buɗe abokan hamayya masu neman sa'a suka harbo shi. Ina hakan bazai faru ba, dolene ya ƙarasa abinda ya fara...         Da wannan tunanin ya mamayi drivern ya kai masa mahangurɓa a wuya. Sai dai ina shima ƙwararre ne, dan cike da salon ganewa ya duƙe kan steering. Yana kuma ɗagowa ya wanke fuskar Sanda da spry. Luuu Sanda yay baya ya zube a kujera.       Dariya Driver ya ƙyalƙyale da ita harda duka steering. Daga haka ya ƙarama motar wuta zuwa inda ya nufa... •=•===•===•=•          Koda Nimrah ta dawo sashenta saboda korosu da Gwaggo Khadijah tayi bayan wucewar su Aunty Mommy wanka ta fara yi. Tasan har yanzu Dadah baya gida, dan in ya dawo bazai taɓa wutowa bai shiga gun su Mammah ba. Wanka tayi ta gyara jikinta. Duk da Magriba tayi tsaff ta shirya kanta cikin skirt da riga na lass. Dama indai kwalliya ce da iyayi a bar musu kayansu ita da Ruƙayya. Uban turaren data zuba a jikinta ga kabbasa har ji take yana hawa mata kai. Sashen nata ma ta sake saka turare kai kace yau ɗin itace da Dadahn. Wannan duk yana a cikin sabon karatun su Lailah. Sun tabbatar mata ba sai ranar girkinta zatace zatai abinda ya dace ga miji ba. Ita mace mai abokiyar zama tanayi abinda zai saka oga jin ƙaguwa dawowa wajenta a duk randa yake ba nata ba. Da wannan tunanin ta kammala saka kamshi ta koma bedroom tai sallar isha'i da aka kira, bayan ta idar karo na farko ta shiga kitchen ɗinta da nufin dafa wani abu, sai da ta gama ƙare masa kallo har store duk da ɗazu ko ina sun shiga da su Small Mom. Madara ta ɗakko da kayan tea ta kawo kitchen, komai ta zuba shi inda ya dace sannan ta ɗibo madara da yawa ta saka mata ruwa. Bata damu da yanda tai kauri ba dan yawunta har tsinkewa yake ta ɗakko biscuit ta fito. A kayan abinci da su Ja'afar suka kawo sashen nata daga ita har Ruky harda kayan kwalam aka haɗa musu saboda sanin halinsu....     .....★ A dai-dai wannan lokacin motar Daddy Imran daya maido Dadah gida ke tsayawa ƙofar sashen. Daga gidan Uncle Nasiru suke, bayan sun bar gidan Baffa can suka je. Sai da sukai sallar magriba da isha'i suka baro. Dadah dake kwance jikin sit idanunsa a lumshe ya buɗesu a hankali. Idanun sunyi ja kaɗan, sannan jijiyar kansa ya ɗan fito.       Cikin kasa haƙuri Imran ya ce, “Zak.. kamar baka da lafiya fa?”. Ƙaramin tsaki Dadah yayi, ya ɗan furzar da huci yana mirza goshinsa kaɗan. “Kaina ke ciwo. Kwana biyu kenan na rasa mi yasa. Da ance maka yamma tayi sai naji yanayina na sauyawa kamar zanyi zazzaɓi, sai dai ƙarshe ciwon kai yake komawa”.         “Kaje asibiti?”.     “No. Ba wani serious bane bafa”. “Babu ciwon daba serious ba. Musamman ma kai da har yanzu kake kan shan magani. Bari kawai mu juya asibiti”.         “Bari dai mu gani kwana biyu in bai daina ba. Ya kamata kaje gida kaima ka huta.”       “Shike nan, amma dan ALLAH kasha magani idan ka shiga. Maganar haɗuwa da Janar ma anjima kawai ka barta, zan masa bayani. Su Faro ma yau suke shirin kama Ojo”.           “Good. Bazai yiwu ba Imran, dole mu gansa muma yau. Kasan bamu da wani isashen lokaci kasancewar mun rikita duniyar mutanen nan, yanzu kowane irin lissafi yazo musu yi zasuyi. Babban fatanmu dai Faro su kama Ojo ɗin”.        “Haka ne, amma ai lafiya tafi komai.”       “Karka damu zan iya. Dan ina son shiga UNIT ZERO ma da gobe in sha ALLAHU. Ya kamata nayi magana ta farko da tsohon driver ɗin nan. Idan Madam ta barka ka fito mu haɗu”.      “Oh idan ma ta barni ne ko?”. Murmurshi Dadah yayi batare da yace komai ba ya buɗe motar ya fice. “Ka isa gida cikin amincin UBANGIJI”. Ya faɗa yana rufe masa motar kawai. Murmurshi Imran yayi shima ya tada motar ya fice.       Sai da Dadah ya fara shiga sashen Mammah. Bai jima ba ya fito dan ya samu tana waya da Ummu matar Uncle Nasiru. Yasan kuma wayarsu bamai ƙarewa bace cikin sauƙi. Gara yaje idan yayi wanka ya dawo, dan shima baya son katse su ma...        Kamar ko yaushe babban falon a gyare, sannan Rayhana mayyayatu na zaune, sai Amimah tsaye da waya a hannu tana miƙa mata. Da alama Amima zuwa falon tayi kawo wayar. Kusan tare sukai masa sannu da zuwa. Sai dai Rayhana an wani kashe murya.      Amsa musu yayi yana wucewarsa kai tsaye sashen Nimrah. Ba Rayhana ba hatta Amimah sai da ɓata fuska. Dan ita fa kishin take taya Nabeeha da gaske. Aiko tana ganin Dadahn ya shige fuuu ta tafi sashen su kaima Nabeeha rahoto...     ....Buɗe ƙofar da ƙamshin turarensa ya saka Nimrah da idonta ke kan television tana kallo da shan biscuit ɗinta da take sakawa cikin madara ta juyi da sauri. Ido suka haɗa da Dadah dake maida ƙofar ya rufe. Kyakkyawan murmushi ta sakar masa, tare da ajiye kofin ta taso inda yake. Harta iso idanunsa a kanta. Kanta tsaye jikinsa ta shige. Cikin ƙanƙamesa ta ce, “I miss you Mijin Naja'atu Nimrah”.       Murmurshin da bai shirya ba ya saki. Ya sauke nashi hannun ɗaya a bayanta yana ɗan bubbugawa na lallashi. Kafin cikin ƙaramin sauti ya furta, “Kin tabbatar?”.      Kai ta jinjina masa batare data ɗago ba.         “Uhmm to mi Mijin Naja'atu Nimrah zai samu?”.       Bai ma gama rufe baki ba ta ɗago tare da yin ɗiɗɗishe ta sumbaci gefen wuyansa. Lipstick ɗin data ƙawata bakinta da shi ya manne batare da Dadah ya sani ba. Sai kuma da sauri ta sake mayar da kanta ta ɓoye a jikinsa tare da sake rungume shi tana murmurshi.        Saitin kunnen ya duƙo ya raɗa mata. “Mijin Naja'atu Nimrah na godiya, sai dai wannan ya yi masa kaɗan”. Yay maganar da ɗago fuskarta ya nuna mata lips ɗinsa. Murmurshi tayi, sannan ta matsar da fuskartata gab da tashi har kowa na jin saukar numfashin ɗan uwansa. Yanda ta matso da lips ɗin ta gab da nashi yasa shi lumshe ido yana jiran saukar nata. Ganin ya sakankance kawai ta kwace jikinta ta bar wajen tana masa dariyar ƙeta.          Lips ɗin ya cije a hankali yana buɗe idanunsa ya bita da kallo. Sai kuma ya miƙe cike da basarwa ya koma kan ƙafafunsa ya tsaya da ƙyau. A lokacin Nimrah ke dawowa da ruwa mara sanyi da glass cup data ɗoro akan ƙaramin tray mai ƙyau. Har yanzu fuskarta da murmushi ta ce, “Dadah ga ruwa.”        “Sha abinki na ƙoshi”.     Ya faɗa kamar irin yayi fushin nan. Nimrah data yarda fushin yayi ta ajiye tray ɗin tana dawowa inda yake. Hannunsa ta kama cike da shagwaɓa tana diddira ƙafa ta ce, “Yi haƙuri na tuba. Naji zan maka idan kasha”.       “Ni zakima wayo?”.    “ALLAH Dadah da gaske.” Idan ya biye mata yasan zata iya tada rikici. Dan hakan ya fara takawa kawai zuwa kujerar data ajiye ruwan. Zaune ya kai, ita kuma ta zuba a kofin ta miƙa masa.        “Thanks”.     Ya faɗa yana kai kofin bakinsa. Ita kuma ta ɗan zubama kansa idanunta. A bazata yaji saukar yatsarta a saman kansa.           “Dadah kanka na maka ciwo ko?”.     (Yarinyar nan wayonta yayi yawa) Ya faɗa a zuciyarsa yana kallonta. Kafin ma yace wani abu ta miƙe tana sake faɗin, “Dan ALLAH Dadah jirani ina zuwa”. Ta shige bedroom. Babu jimawa sai gata ta fito da ɗan ƙaramin towel a hannu. Ta bayansa taje yanzu ta tsaya. Kan nasa ta kama ta kwanto jikin kujerar sosai, hakan ya sashi ɗaga idanun sa ya kalleta. Dai-dai tana sauke towel ɗin hannunta dake a jiƙe saman goshinsa. Sanyin ya ratsa shi. Har sai da yaja ɓoyayyar ajiyar zuciya. A zahiri kuma ya yamutsa fuska kaɗan.         “Sorry Baby na kada kayi kuka”.     Ta faɗa cikin kunensa da raɗa. Tana gama faɗa kuma ta saka tafin hannunta ta rufe masa idanu tana ƴar dariya. Sai kuma a bazata yaji saukar ƙananun lips ɗinta kan nashi. Kaɗan tayi ta janye tana zamewa bayan kujerar.      Rasama abin yi Dadah yay. Dan gaba ɗaya ta gama tsinka masa jini. Dole ya miƙe a hankali yana cire towel ɗin data saka masa ya juya shi, yana dafe da shi a goshin nasa ya zagayo inda take a bayan kujerar. Kanta tai saurin cusawa a tsakanin ƙafafu.        “Dadah kada kayi magana dan ALLAH sai da safe”.      Ya tabbatar yarinyar nan sai ta saka shi sakin layuka a bainar nasi watarana. Baiyi maganar ba kamar yanda ta roƙa, ya cire towel ɗin kawai ya kama hannunta ɗaya ya sanya mata a ciki. Sai kuma ya kamo ɗaya ya sumbaci tsakiyarsa kawai ya juya ya fice a binsa yana murmurshi..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 14_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Yanda ya fuske bazaka taɓa cewa ya aikata wani abu ba. Sai ma ɗan leƙata da yay a dake tare da faɗin, “Spoon ɗin ya ɓata ne?”.      Ƙaramin murmushi Nimrah tayi, yana kawo fuskarsa ta sumbace shi. Lips ɗin nata ya ɗan shafa kawai yana sakin ƙaramin murmushi shima. Sai kuma ya gyara fuskarsa yana gyara zama saboda amsar data bashi da kowa ya jita.        “Gashi na ganshi, ya shige ne da yawa”. Tai maganar da mintsinar masa ƙafa kaɗan. Yana jinta ya maze. Sai ta miƙe da spoon ɗin hannu, shima ya saki mata ɗayan hannunta daya riƙe. Itama dai ta fiske kamar komai bai faru ba. Ta ajiye cokalin gefe ta ɗauki wani ta saka masa sannan ta saka miya a ƙaramin bowl na plate ɗin. Ta saka masa ruwa dan shi baya sha drinks. Garama wanda aka tace daga fruits shima banda sugar balle wani flavor.        Wajen ta bari zuwa inda su Ruky suka koma a falo. Tana zama Ruky ta mata raɗa a kunne. Mintsini ta bata suka sanya dariya. Sai kuma da sauri suka rufe bakuna. Duk kallonsu akai, banda Dadah da yay kamar ma bai jiba, amma har Daddy Imran sai da ya juyo. Dada Abincin sa kawai yake ci hankali kwance. Dan yana matuƙar son tuwon alkama.          “Munafukai miya baku dariya?”.    Cewar Asma'u dake kusa da su. Biebah tace, “Ke kuma da son gulma”.     “Small Mom ai gara muji. Kin san yaran nan sun iya sa ido”.        Cikin haɗa baki sukace, “Aunty Ma'u indai kin tsargu dake muke”.      Filo ta jawo zata wurwura musu suka miƙe da sauri. Tai kwafa tana ajiyewa. Suma sai suka canja waje...        Bayan su Dadah sun kammala cin abinci basu zauna ba, acewar su zasu je gaisuwar juma'a. Addu'a Mammah da Gwaggo Khadijah tai musu. Sun zo zasu wuce Nimrah dake yima su Naseer wasa suka haɗa ido da Dadah. Yatsunta babba da manuniya na duka hannun ta haɗe tai shape ɗin love tamkar tanama su Khadijah wasa. Suna sake haɗa ido ta ɗaga masa gira ɗaya alamar da shi take.          Dadah da ke kallonta ƙasa-ƙasa amma sai ka rantse hankalinsa nakan Afrah dake masa shagwaɓar zata bisu ne. Ƙaramin ɓoyayyan murmushi yayi. Sannan ya ɗauki Afrah yana gaya mata abinda babu mai ji. Sai gani kawai sukai yarinyar na dariya. Koda ya ajiyeta kuma alamar ta haƙura sai ta sheƙa inda su Nimrah suke ta haye saman jikinta.....         %%%%%     “Yau lafiya naga kana haɗa kaya?”. “Akwai matsala ne, zanyi tafiya taa kwana biyu.”       Mamaki ya sake kama Malam Almu. Cikin kasa haƙuri ya ce, “Kwana biyu? Amma kasan akwai matsala yin hakan? Musamman tunda ba'a sanar da masu gidan ba.”         Wata uwar Harara Sanda ya watsa ma Malam Alamun. Sai dai kafin yace wani abu Malam Buba ya shigo ɗakin, dole yay shiru. Shima Malam Almu sai ya wayance da ɗakko wani zancen dan kar malam Buba ya tsargu. Biye masa Sanda yayi, suka cigaba da tattaunawa akan abinda bashi suke magana ba da farko. Dan haka Malam Buba bai fahimci komai ba....       Lokacin da su Dadah ke fitowa ma sai da sukai horn malam Almu ya fito ya buɗe gate. Daddy Imran na ficewa ya ɗan kalla Dadah dake gefensa yana danna waya. “Ina muka nufa?”.        Dadah ya ajiye wayar yana furzar da iska. Shima Imran ɗin ya ɗan kalla, sai kuma ya kauda idanun nasa. “Mu fara gaida Baffah da Hajjo. Sai dai kira min Yusuf”.         “Okay”.    Imran ya faɗa yana ɗaukar wayarsa. Yusuf ya kira, bugu ɗaya ya ɗaga. Cike da girmamawa yay sallama tare da gaisuwa. Maimakon yaji Imran ya amsa sai yaji Dadah. Cikin ƴar rikicewa ya sake faɗin, “I'm sorry Boss. Barka da dawowa”.        Dadah bai kula ba. Sai ma tambaya daya jeho masa.     “Kana ina?”. “A yanzu haka ina barrack Sir?”. “Ina yaron nan da nake yawan ganinku tare?”.        “Maina! Yana nan, yanzu haka tare muke kiran Oga ya shigo na tashi”.      “Ka yarda da shi?”.   “Wlhy ɗari bisa ɗari Sir. Dan ban taɓa kamashi da wani abu mara ƙyau ba. Sannan Soja ne mai ƙwazo da kishin ƙasa”.        “Good. Ka sashi ya shirya akwai aikin da zai min za'a tura maka komai yanzu”.      “An gama boss”.   Dadah bai sake cewa komai ba ya ma yanke wayar. Imran da ke kallonsa ya ce, “Kamashi zaka sa ayi?”.        “Dole muyi hakan da gaggawa, idan ba haka ba zai gudu”.      “Zaki nawa maganin ƴan iska”. Ƙaramar harara Dadah yay masa yana ɗauke kai. Shima sai ya tada motar yana dariya. Shima waya ya ɗauka kawai ya tura ma Yusuf saƙo....          |•|•|•|•|•|•|•|     Cikin sanɗa Rayhana da tun ɗazun take auna yanda zata shiga sashen Dadah ta samu nasarar shiga yanzu. Ba ƙaramin ƙyau da tsari falon yay mata ba kuwa. Amma yanzu bata ƙyawun falo take ba. Ta samu damar aiwatar da abinda ya kawota ne barinta. Cikin waige-waigen rashin gaskiya duk da ta sakama ƙofar falon key ta ƙarasa inda bedroom ɗin ƙarshe yake. Sai dai koda ta murɗa handle ɗin sai taji ƙofar a rufe. Da sauri ta bar wajen ta dawo na farkon. Tana taɓa nan ta buɗe. Wani irin sauke numfashi tai da tura ƙofar.      Har yanzu Nabeeha na kwance kuwa tana shaƙar barci. Ta ɗan bi bedroom ɗin da kallo. Ƙmnshin turaren mai shi daya zama iskar shaƙa a ɗakin na ratsata. Komai tsaff  kamar ba'ai amfani da shi ba. Gudun kar Nabeeha ta farka dan tasan bata da nauyin barci sosai ta duƙe, da tafiyar sanɗa sannan a duƙe ta ƙaraso gaban gadon. Barci sosai kuwa Nabeeha dake mamuƙe da filo keyi. Sai taji kamar ta cakama banza wuƙa, dan ta gama fahimtar abinda take zargi ne ya faru. Hawaye suka cika mata ido. Tadai daure bata bari sun zubo ba. Ƙaramin fright dake bedroom ɗin ta buɗe, ta ajiye goron ruwan data naƙalo guda biyu bayan ta kwashe na ciki da suka rage guda huɗu, cikin sake ballama Nabeehan harara ta rarrafa ta fice da su....         Fitowarta a sashen gaba ɗaya tayi dai-dai da shigowar Nimrah da Ruky, sai Small Mom da Asma'u dake bayansu. Small Mom ce tazo taga ɗakunan su. Shine suka fara zuwa nan kafin su je nasu Ruky dan su Aunty Ummi sunce su haɗe a sashen su Shariffa zasuyi magana da su. Basa kuma son su Mammah su fahimta shiyyasa akai abin cike da tsari. Ita Ruky hankalinta nakan charting da Ammar, lallaɓata yake wai tazo zai bata saƙo a sashen su. Ita kuma tace taƙi wayon. Shine ya sake turo mata “Please Baby”.        Tana bashi amsa ne suka shigo babban falon sashen su Nimrah dake kallonta baki sake. Zatai magana idonta ya sauka akan Rayhana dake sakkowa daga sashen Dadahn. Sai dai tana ganinsu ta wayance ta hau danna waya kamar a tsaye take wajen kawai.      Nimrah sarkin tsarguwa. Tuni ta sakama Rayhana alamar tambaya. Sai dai batace komai ba suka wuce. Rayhana kuma tabar wajen tana saka waya a kunne cike da bariki tana magana cikin ɗaga murya ita a dole kar su Nimrah su zarge ta...         Har suka gama abinda suke a sashen suka sake fitowa abin nan na Rayhana bai bar zuciyar Nimrah ba. Daga nan sashen Asma'u suka shiga. Nan ma ko'ina sai da suka shiga kowa na santi kamar sashen Nimrah. Sun iso sashen Ruky suka samu Ammar ya ɗakko abu zai fito. Ruky yay ma ƙaramar harara a kaikaice. Ta masa gwalo itama tana murmurshi. Sai yay mata alamar zasu haɗe ya fice.        Nimrah dake lure da su tai murmurshi. Sai da suka shiga ne take ma Ruky raɗa. Itama cikin raɗa Rukyn ta ce, “Ninah a rage sakama masoya ido.”       Baki Nimrah ta riƙe. Tare da faɗin, “ALLAH ya shirya min ke Trouble Buddy”.        Ruky ta sake sakin dariya. Asma'u da Biebah dai basu bi takan su ba. Dan sun san munafuncin kafi Autocin Mammah mai lasis ne. Sashen Rukyn ma ko'ina sai da suka shiga. Nan ma komai ya musu ƙyau. Koda suka fito sai suka nufi sashen Lailah inda su Aunty Mommy ke jiransu.        Kayan da aka baje a tsakiyar falon suke kallo. Ruky da Nimrah suka kalla juna. Dan sarai sun gane irin kayan da akaita danna musu ne lokacin biki. Sai da suka zauna Mimi ta ce, “Ku bani hankalin ku nan musamman ku iyayen rawar kan nan guda biyu. Mu da ku yanzu mun zama ƙawaye. Duk wadda aka ba abu tai wasa zata sha mamaki na. Dan wlhy ɗura zan koma yi muku. Kayan nan kaf dake nan babu wani abu na cutarwa. Daga su Dabino, cukwiy, madara ne da abinda nan gaba duk zaku gane. Ninah! Ninah! Ninah sau nawa na kira ki”.         “Uku Mom”.     “Kece mai Head girl a cikin ku, wlhy ki nutsu ki karɓo mana kambun SARAUNIYA. Wanan bakin na Dadah so muke muji ya buɗe duk motsinsa murmurshi ya dinga fita”.        Kasa daurewa Aunty Mommy tayi ta sanya dariya da faɗin, “Baki da kunya Mimi. So kike Dadanmu ya susu ce.”      “A wlhy Aunty a ɗaki ya susu ce mata. Mu mun yarda idan ya fito yayta haɗe fuskar”.    Yanzu kam babu wanda bai dara ba. Ta koma kan su Biebah. “Kuma kar kuji nace dan tana da Head girl ku zama lusarai. Duk wadda ta bari saboda sakacinta akai mata Head girl ɗin sai naci ƙaniyar ku. In ma zata zo tazo da wani dalili bana sakacin kula da miji ba. Ba kuma waɗan nan ne kawai kular ba. Tsafta, ƙamshi, ku nutsu kusan mi mazan ku ke so miye basa so. Mutum yasan abinda zai fito bakinsa a gaban miji. Ibada, ibada ina sake maimaitawa. Dan duk yanda kake tunanin namiji na sonka dole ka sake dagewa da gayama UBANGIJI ya ƙara saka masa soyayyar ka. Sai haƙuri. Ba komai ake ma shiru ba, sannan ba komai akema faɗa ba. Kowacce ta iya maganin matsalar ta a ɗakinta. Sai in abun yafi ƙarfinta ne dan kar naji kar na gani yawon kai ƙara”..        Bayan Mimi ta gama nata suma sauran ɗaya bayan ɗaya sukai nasu. Harda koya musu kalolin abubuwa da suka kusan saka Nimrah da Ruky narkewa. Asma'u da Biebah da yake sun girme su ƴar sinne kai kawai ake. Su ko sukai fuska kamar basu fahimce su ba sai da suka feɗe musu biri har wutsiya...........✍️       (Wai head girl, ALLAH ya shirya matar Uncle L dai jama'a ita ta bamu sunan ga🤣🤣). _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 18_ _________________ _________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........Cike da tsiwa Nimrah ta ɗaga wayar. Dama gashi zuciyarta a kusa take.       “Nikam wai ko kana bina bashi ne malam? Ka takurama rayuwata fa. Tunda ka faɗi abinda kake son faɗa a baya ba sai ka ƙyale ni ba”.       “Ba kici bashi na ba, amma kina da abu mai muhimmanci a wajena Nimrah. Sannan ni da alkairi nake binki. Na jima ina neman hanyar dazan sameki amma na rasa. Sai a kwanan nan nake samun labarin kinyi aure. Auren ma wai maƙiyinki kika aura, wanda yay yunƙurin kashe mahaifiyarki. Anya kuwa Nimrah baƙya ganin akwai kuskure a yin hakan. Amma na miki uziri, dan na fahimci har yanzu baki gama sanin waye Zak-Shadow ba. Makirin mutum daya iya taku da bada ƙafa kenan. Shi ɗin ƙuli-ƙuli ne da ba'a gane masa gaba balle baya.....”        “Nifa gaskiya kana sakani a ruɗani. Kana raba min hankali da yawa. Saboda ko abubuwan daka gaya min a kansa a baya ni ba haka nake gani daga garesa ba a yanzu. Amma zan baka dama guda ɗaya tak, idan har ka gaza zaka sha mamaki na. ”      Da sauri Mr Specter yay ma Dagger alamar yace ya yarda. Dan haka Dagger ya sake kwantar da murya ya ce, “Na yarda da duk sharaɗin ki Nimrah. Sannan a wannan karon na miki alƙawarin sai na tabbatar miki da ɓoyayyar fuskar Zak-Shadow da baki sani ba. Sai na bankaɗo miki munanan ayyukansa. Sannan zan haɗaki da mahaifiyarki dake ɓoye kanta saboda shi”.          Nimrah ta ɗanyi shiru kamar mai nazari. Sai kuma a hankali ajiyar zuciya mai nauyi ta suɓuce mata. Ta kai zaune a bakin gadon karo na farko. Tabbas tana son ganin Ummanta, tana kwaɗayin hakan kodan ta tabbatar da gaskiyar nan akan Dadah...       “Kin amince?”. Dagger ya katse mata tunani. Kamar tana a gabansa ta jinjina kanta a hankali. “Na amince. Sai dai ina sake tabbatar maka idan naga daɓanin abinda ka faɗa zan baka mamaki. Dan kai ma baka san wacece ZAKANYAR KAWU TANIMU ba. Nimrah kawai ka sani”.       Dagger yay ƙaramar dariya. “Niko nasan Zakanyar Kawu Tanimu. Amma bazaki san na sani ba sai nan gaba idan kika gama sanin wanen ni. Na barki lafiya. Sai dai nan da kwana kaɗan saƙona zai riske ki. Idan kin aiwatar yanda ya kamata ki fara shirin haɗuwa da Ummanki. Kije ga mijinki dan yau kaɗan ya rage kishiyarki ta halaka shi da ƙwaya...”      Ɗiff wayar ta katse. Ƙirjin Nimrah ya buga, sakamakon kalaman ƙarshe.   “Kwaya?”.   Ta maimaita kalmar da tafi tsaya mata a ƙofar zuciya. Ai ba shiri ta watsar da wayar ta miƙe jiki na ɓari ta fita....    ...★ Anan kam kusan tare members na ƙungiyar duhu suka sauke ajiyar zuciya. Domin kuwa wannan kira nasu ne bana Dagger ba.      A daren jiya duk wani mai alaƙa da ƙungiyar ya dawo gida. Cike da matsanancin ruɗanin abinda ya faru da Oga Jush. Tun a jiyan suke meeting. Sai faman ƙullawa da kwancewa suke tare da hasashe-hasashe. Daga ƙarshe dai suka yanke komawa yin amfani da Nimrah kamar yanda Oga Jush ya tsara kafin mutuwarsa. Shine suka saka Dagger ya kirata tunda dama shine ya fara aikin.        “Woow aiki mai ƙyau Dagger”.    Viper ya faɗa cikin katse shiru da tunin da ɗakin meeting ɗin ya ɗauka. Murmurshi Dagger ɗin yayi, zuciyarsa na ayyana masa (Kaina nake ma wannan aikin ba ku ba. Tunda Oga Jush ya tafi gara na ɗauke Nimrah ta mu kama gabanmu muma) a zahiri kuwa godiya yay ma Viper dama sauran shugabanin dake nuna yabawa.         Mr Specter ya miƙe, cikin gyaran murya ya fara magana da isar daya saba.. “Yanzu dai mun samu bakin zare na farko da zamu tabbatar da zarginmu da ya karkata akan Zak-Shadow sakamakon binciken da muka yi a kansa. Inda muka samu tabbacin tafiyar da yayi kwanaki ƙasar Dubai yaje. Wannan yasa bazamu taɓa cire zarginmu a kansa ba game da kisan shugaba. Duk da a yau sabon bayani ya sake fitowa game da budurwarsa. Ba zamu ƙi amsarsa zancen su ba. Tunda iya tunaninmu mun rasa makamar riƙewa dangane da abinda ya faru da shi. A labarin sirri dana samu daga majiya mai ƙarfi  game da rasa Oga daren jiya shine budurwarsa ce ta kashe sa. Dan bincike ya nuna sunyi faɗa a watannin baya da shi, inda har ta nema suyi aure shi kuma yaƙi, ita kuma tace dolene fa wannan aure nasu ayi, idan ba haka ba zata bashi mamaki. Dan zata kai shi kotu tare da bayyana ma duniya ɗan da suka haifa tare tun shekarun baya da shi kansa bai san da shi ba na nan. Da farko ya ɗauki maganarta ƙarya da wawanci, sukai faɗa sosai suka rabu. Sai dai ya kasa samun nutsuwa ya shiga binciken ta batare data sani ba tsahon watanni. Kwatsam a watan daya gabata ya gano maganarta gaskiya ce. Ta haifi yaro tun a farko fara mu'amular su, amma ta kai yaron gidan marayu ta ɓoye. Yabi wasu hanyoyi domin ɗauke yaron dan yana masifar tsananin kama da shi amma ya samu duk ta toshe, daga ƙarshe ma data gane yana bibiyarta sai ta ɗauke yaron ta sake ɓoye shi. Wannan shine dalilin da yasa muka kasa gane kanshi kwanaki da yin sakaci da komai na ƙungiya, shine kuma dalilin koma mata ya bata haƙuri ya kuma ce ya amince, sannan ya buƙaci ta bashi yaron ko ganinsa yayi. Ta amince zata bashi, sai dai da sharaɗin dukkan dukiyarsa zai maida da sunan ɗan nasu ko ya yarda dai ayi aure. Anan ne ya gane manufarta a kansa, wato ta ajiye yaron matsayin makami dan ta mallaki abinda ya tara shiyyasa take son suyi aure. A zahiri baiƙi ba, ya amince mata, sai dai ya shirya mata shima da shiri na musamman, dan haka ya yaudareta suje Dubai su huta daga nan suyi baiko sai ya shigo ya gana da mu ya kuma ƙaddamar da sabon tsare-tsare na ƙungiya. sai ya sake komawa wajenta suje suga yaro ya kuma mallaka komai gareshi na dukiya. Ita kuma suyi aure. Batai ko musu ba duk ta amince, sai dai itama da nata shirin take. Shirin nata ne kuma ta aiwatar, duk da masu fashin baƙi sun shiga rikicin tunani akan miyasa zatai haka batare da samun damar mallakar dukiyar ba? Wasu kuma na kallon lamarin da Oga Jush ɗin ne ya fara kai mata hari kota gano manufarsa shiyyasa... To gaskiya dai ta gagara bayyana. A yanzu haka jami'an ƙasar su dana ƙasar Dubai abinda suka duƙufa nema kenan wannan gaskiyar da dalilin kisan da sukaima junan. Dan an gano bullet ɗin da aka harbi budurwar har sau biyu na Oga Jush ne. Shine yake amfani da shi a bindigar daya saka aka ƙera masa ta musamman daga zinari. An kuma samu bindigar a ɗakin itama.. kunga kenan basu kaɗai ba harmu muna buƙatar sanin wannan gaskiyar, sannan zarginmu nada ƙarfi akan Zak-Shadow”.         “Tabbas haka ne. Dan ko zamu yarda da wancan labarin dole mu fara tabbatar da babu hannun matsiyatan can guda uku. Janar, Zak-Shadow, Imran. Dan ni kaina bawai wancan labarin bai kama hankalina bane. Zuciyata ta kasa gamsuwa ne. Musamman idan mukai dubi da tafiyar Zak-Shadow ɗin ta sirri a kwanakin nan. Mutumin nan makiri ne, zai iyama haɗa hannu da yarinyar ai...”        “Wlhy komai zai iya faruwa indai matsiyacin yaron can ne. Dan haka dole ne barci ya ƙare mana daga yanzu. Dan in har da hannunsa to mu tabbatar ya mana duka ne a ƙashin baya. Idan mukai sakaci zamu koma rayuwa ne a wheelchair kamar masu ciwon laka....”       “Tabbas indai da hannunsa wannan shine target ɗin sa a kammu. Amma idan yasan wata ai bai san wata ba. Idan ya dake mu a baya ta hanyar kashe Oga Jush, mu kuma zamu dake sa a zuciya ta hanyar yin amfani da matan aurensa guda biyu. Dan a yanzu haka wasan mu ya fara, yana can a buge kuma zai iya ɗaukar sati guda a haka, zamuyi amfani da wannan damar domin kafa sabon tsarin ƙungiya, bazamu bari yaci nasarar shirinsa ba. Rikita mu, sace mana gwiwa, da hargitsa mu. Zamu haɗa zaman makokin Oga Jush da samar da sabon shugaba a tare, hakan ne zai bamu damar shimfiɗa sabbin ayyukanmu kafin ya dawo hayyacinsa. Zamu fara da zaɓen candidate guda biyu a yau ɗin nan, amma sai zuwa dare muje mu fara nazari..”      Kowa ya gamsu da tsarin. Dan haka aka buga table. Sannan akai shiru na mintuna biyar. Ma'anar shirun shine zaman makoki....                  <%><%><%><%>      Duk da a hargitse ta fito, koda tazo ƙofar shiga sashen sai ta nutsu ta saita kanta sannan ya shiga. Da Daddy Imran ya fara cin karo a falon. Wanda tunda ya mata kallo ɗaya shima sai ya kauda kansa. Inda yake ta ƙarasa, cike da girmamawa ta durƙusa tare da faɗin,         “Dadday ina kwana”.    “Lafiya lau Nimrah, kin tashi lafiya”. Maimakon amsa saita ɓata fuska zatai masa shagwaɓa. Murmushi yayi kawai, cikin katseta ya ce, “Dadan ku ne baida lafiya. Yana bedroom an saka masa drip. Shiga ki zauna da shi zanje wani waje yanzu na dawo na samu kiran gaggawa”.      Sosai ta nuna tashin hankalinta. Dan da ƙyar ma ta saurare shi yay mata bayanin idan ruwan ya ƙare zata iya cirewa?. Tace eh zata iya. Yace to taje, amma karta fita ko ina ga abinci nan ya kira za'a kawo daga sashen Mammah. Kai ta jinjina masa cike da girmamawa tana miƙewa..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 17_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Anan ɓangaren Dada kam baida lafiya. Abinda ya sha a ruwan da Rayhana ta ajiye da abinda ya shiga tsakaninsa da Nabeeha ya saka shi a wani hali. Da asuba da ƙyar ya iya yin wanka daya kasa yi tun dare ya fito. Sai dai duk yanda yaso fita sallar asuba hakan ya gagare shi. Dole ya yita a ɗaki yana layi da riƙe kai. Wani irin azababben ciwon kai yake ji tamkar zai iya rasa ranshi. A haka ya sake komawa gadon da ƙyar ya kwanta.        Wajen 7:30 sai ga kiran Imran. Da ya kwana da shi a zuciya, da ƙyar ya iya ɗaga wayar. Koda ya amsa sallamar Imran ɗin daya fara tsokanarsa sai gabansa ya faɗi. A rikice ya shiga jera masa tambaya. Shine yace masa kawai baya jin daɗi, ciwon kan jiya ne bai sake shi ba. Sosai hankalin Daddy Imran ya sake tashi, dan haka ya yanke kiran kawai. Shine yanzu suke shigowa gidan tare da amintaccen likitan Dadahn dake kulawa da case ɗinsa na poising anan gida.        A falon shi suka zauna Imran ya kira wayarsa. Yanzun ma saboda barci daya fara ɗaukarsa da ƙyar ya iya ɗagawa. Dan bai tashi yaga Nabeeha a ɗakin ba. Yasan fushi tayi saboda yazo tashinta salla kawai ya kirata da sunan Nimrah, shi kuma har ga ALLAH an samu matsala ne saboda kwanakin nan na sati biyu da ya samu kusanci da yarinyar sosai. Amma badan ya wulaƙanta ta yayi ba.       “Muna falonka, zaka iya fitowa?”. Daddy Imran ya katse masa tunani. Ban san amsar da Dadan ya bashi ba daga can. Yadai miƙe yana faɗin, “Bari kawai mu shigo ciki idan ba damuwa.”      Amsar daya sake bashi ce ta sashi yanke kiran yana cema Doctor, “Ina zuwa”. Daga haka ya wuce bedroom ɗin na shi..     ★=========★    Nimrah sarkin nauyin barci da ƙyar ALLAH ya taimaketa alarm ɗin data saita ya tashe ta. A hakan ma sai da ta makara. Tana idar da salla ta zauna shiru zuciyarta na kai-kawo. Yayinda yanayinsu da Dadah a kowacce safiya kamar haka ya fara zuwa mata. Turashi tai da tsiya-tsiya, ta ɗauki Alkur'ani ta hau karatu.       Tayi nisa kamar abin almara taji ringing ɗin waya a ɗakin. Wayar ma irin ƙaramar rakani kashin nan. Mamaki ne ya kamata. Dan tasan ita dai bata da irin wayar. Cikin waige-waigen da take ta fahimci inda wayar take. Alkur'anin ta rufe, tare da miƙewa ta je inda wayar take ta yaye labulen. A jikin window ne aka saƙalata. Ƙirjinta ya ƙara bugawa. Cikin rawar hannu da karato addu'ar da duk tazo mata a baki ta ɗakkota.      Dai-dai nan kiran ya sake shigowa. Ta sake tsirama number ido. Dan number ce da har abada bazata manta da ita ba. Zuciyarta ta shiga raba mata hankali akan ta ɗaga ko ta barshi. Ɓangaren da yafi ƙarfafata tabi, ta dangwarar da wayar ta koma inda take karatun ta ƙarasa. Duk a cikin son ƙarfafa kanta ta sake komawa gadon tai kwanciyarta tana addu'a da fatan barci ya ɗauketa..... <%><%><%>        Ba ƙaramin tashi hankalin Daddy Imran yayi da ganin halin da Dada ke ciki ba. A rikice ya shiga jera masa tambayoyi. Sai dai bai samu amsa ko ɗaya ba dan hannunsa ma na riƙe da kansa ne. Imran da yaga babu wani abun kaico da Doctor zai iya gani sai kawai ya koma ya masa iso cikin ɗakin..      Shima kansa doctor yanayin Dadan ya bashi tsoro. Musamman daya san halinsa na jarumta akan ciwo. Babu zancen ɓata lokaci kawai ya shiga dubashi yanda ya dace da jera masa tambayoyi. Ganin bashi da niyyar kula doctor ɗin Imran ya shiga roƙonsa da magiya. Dole ya daure ya amsa masa a dunƙule kuma a takaice. Cikin zargi doctor ya sake masa sabon bincike bayan na ainahin matsalar da yake shan magani a kanta. Sai dai abinda ya gano ɗin ya rikitashi, bai daiyi magana ba. Treating ɗinsa ya fara yi yanda ya kamata. Dan wasu allurai ya haɗa a cikin drip ya saka masa. Sai da ya tabbatar komai yana tafiya yanda ya kamata sannan suka fito shi da Imran ɗin saboda Dada ya fara barci mai nauyi....         “Doctor akwai wani matsala ne?”.    “Tabbas akwai matsala Sir, amma in sha ALLAHU komai zai zo da sauƙi. Sai dai a sanin da naima Yallaɓai baya shan komai na maye, ban san yaya akai haka ba”.       “Maye kuma? Ai ko sigari zan iya rantsewa Haysam bai taɓa kwatanta sha ba balle ma shan”.      “Shiyyasa na shiga ruɗani ai. Dan gaskiya matsala biyu ce ta haɗe masa shi ya kawo masa wannan matsanancin ciwon kan da badan anyi gaggawa ba komai zai iya faruwa. Kuma ko yanzu na san da wahala in baiyi jiyyar kwana biyu ba. Damma yana da jini mai ƙarfin gaske, dan wannan kwayoyin zasu iya sakashi barcin sati guda wlhy koma su masa illa a brain”.         “Doctor kanata min magana a juye fa...”     “I'm sorry Sir. Yallaɓai yasha ƙwayoyi ne masu ƙarfin gaske. Sai kuma matsalar da kasan yana shan magani a kanta. Sai kuma ƴar gajiyar jiki data kawo ciwon kan tun fil azal...”     “Kwaya kuma?”. “Tabbas kwaya ta shaye-shaye ma”. “No! No! Ba Haysam ɗina ba. Akwai dai abinda yake ɓoye daya kamata mu sani. Yanzu komai daya dace ka masa?”.           “In sha ALLAHU. Sai dai zai iya tashi da zazzaɓi mai zafi. Idan hakan ya kasance za'a iya masa amfani da ruwan sanyi a jiki. Bayan kamar awa ɗaya idan bai sauka ba dole zan dawo na sake masa sabon treatment. Sai kuma ciwon ciki, duk da na masa allurar saurin daƙile hakan amma bamu san abinda ALLAH zai yi ba, dan wannan daga waccan matsalar ne”.      Godiya Imran yay masa, tare da rakashi har compound. Hakan yay dai-dai da fitowar Mole daga bayi. Ai da uban gudu ya koma ciki zuciyarsa na duka da sauri-sauri. Tabbas yau ALLAH ya kiyaye da shida Imran dole ai kiciɓus na zahirance..... (★)-(★)-(★)-(★)-(★)         Cikin sa'a kuwa barcin ya ɗauki Nimrah. Sai dai gaba ɗayansa mafarkin kiran wannan waya da bata ɗaga ba ya kasance.     Sai kusan tara da wasu mintina ta tashi da ƙyar. Sam bata wani ji daɗin barcin ba. Sai ma ji take kanta ya mata nauyi kamar zai yi ciwo. Ga yanda jikinta yay mata nauyi wanka kawai take buƙata. Dan haka ta gyara gadon kamar ba'a kwanta ba sannan ta nufi bayi. Can ma sai da ta gyara sannan tayo wankan. Ta fito kenan kira ke shigowa wayarta. Sai da gabanta ya faɗi, sai kuma fahimtar wayarta ce bata ɗazun ba ya sa ta sauke a jiyar zuciya. Sai ta share wayar kawai ta shiga shiryawa. Sai da ta kammala tsaff cikin doguwar rigar abaya baƙa datai mata ƙyau sannan ta ɗauki wayar tana shafa ciki dan yunwa take ji. Sosai ta waro idanu waje ganin Daddy Imran ne ashe ya kirata. Da sauri ta kira shi back.        Daga can Imran ya amsa sallamarta da gaisuwa da tai masa a tare. Daga ƙarshe yace tazo yanzu ta same shi a sashen Dadan su yana jiranta. Bata kawo komai a ranta ba tace to. Kamar jira ake ta yanke wayar waccan ta fara ringing itama.       Ji tai wani kalar takaici ya kamata. A fusace ta nufi wayar dan ɗazun a saman sofar ɗin ɗakin ta wullar da ita. Ɗauka tai a zafafe ta ɗaga kiran....        {==}{===}{===}{==}                     “Lafiya kuwa gidan nan yake Aunty?”.      Shiru Nabeeha bata motsa ba, balle Amima tasan taji maganar tata. Cikin mamaki ta ƙaraso inda take jikin mirror tsaye da waya a hannu. Itama zama tai a stool ɗin mirrorn sannan ta taɓata. Firgigit Nabeeha ta dawo hayyacinta. Dan ita ko motsin shigowarta ma bata ji ba, ranta a ɓace yake sosai da abinda take ganin Dadah ya mata da gangan.         “Aunty kina lafiya kuwa?. Inata magana amma shiru kamar wadda ta suma a tsaye”.     Gajeren tsaki Nabeeha taja, sai kuma ta sauke numfashi tana ajiye wayar a kan mirror ɗin. “Bamma san kin shigo ba sam wlhy. Hankalina ya tafi wani tunani can daban”.       “Hummm Aunty kenan. Ya kamata dai ki kwantar da hankalinki, idan ma har yanzu waccan banzar yarinyar lamarinta ke damunki. Ba gashi har sun dawo sun sameki ba cikin ƙoshin lafiya. Miya gwaguyeki? Ita kuma mi ta fiki da shi? Tana tafiya kamar zata tsinke duk da nasan ba finta nai ba.          Shiru Nabeeha batace komai ba, sai dai tayi ɗan murmurshin takaici da jan tsaki. Sakin zancen itama Amimah tayi, ta koma na farko data shigo da shi.           “Uhm dama fa naga wannan Imran yake ko mi a gidan da wani baƙo sun nufi sashen Yaya Haysam, shine nace lafiya kuwa?”.      Sosai ƙirjin Nabeeha ya buga, tadai yi ƙarfin halin dannewa. Abinda ya faru ne daren jiya ya shiga dawo mata, duk da da safen nan abinda yay mata yasa bata tsaya tambayarsa yaya kan nashi ba. Duk da kuwa a gaban idonta tana gani da ƙyar ya iya kai kansa banɗaki tamkar wanda ke cikin maye, da alama ma akwai sabo na jiki da ya sashi farkawar. Haushin kiranta da wannan suna yasa ta baro masa ɗakin masa ɗakin batare data jira shi ba. Anan ɗakinta tai wanka tai sallar asuba. Ba kuma ta sake bi takansa ba tai zaman yin waya da Momyn su da taga tai mata kira har kusan biyar da daddar.....         “Aunty baki bani amsa ba kin sake tafiya tunanin”.      “Mtsoww! Ƙyale ni Amimah kinji. Idan na gama abinda nake zan fito”    “Amma Aunty dakin duba ko wani abu ne dai...”     “Nace ki barni. Zuwan Imran ɗin ne baƙonki a nan gidan ko mi? Kin san dai yanda kullum yake nane da shi ko matar aurensa sai haka. Mtsoww ba zuwa da sassafe ba yama dawo nan gidan shima a bashi ɗaki, kinga mu zama matansa uku ke nan”.         Fahimtar ranta a ɓace yake yasa Amimah bata sake magana ba ta fito.........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 20_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Kukan Nimrah ƙasa-ƙasa ya sashi buɗe idanunsa dake jazur kamar garwashi, ya ɗan ja numfashi da miƙa mata hannu alamar tazo. Takowa tai a hankali ta inda yake a baki-bakin gadon. Sai ya nuna mata kusa da shi. A ɗofane ta zauna, sai kawai ya maida idanun nasa ya lumshe yana faɗin,        “Kukan ya isa haka”.     Dole ta shanye kukan ta shiga share wayen nata. Babu wani jimawa akai knocking ƙofar. Kallon ƙofar tayi, shi ko bai motsa ba balle buɗe idonsa dake rufe. Kai tsaye tace a shigo batare da tunanin komai ba. Sai ko ga Daddy Imran Doctor biye da shi.  Miƙewa Nimrah tayi tana gaishe su. Dukansu amsawa sukai hankalinsu akan Dadah....          ∆~~~~∆~~~~∆    Zuwa yanzu hankalin Malam Almu ya fara tashi da rashin samun wayar Sanda. Bai san miyasa ba tun fitar daya dage sai yayi jiyan nan yake jin zuciyarsa na rawa. Ga shi kuma tunda ya tafi ɗin yake kiran wayar tasa yaji ko ya isa gida amma yaƙi shiga. Har Ogansu ya kira shi kuma ba'a ɗaga ba. Yay ƙaramin tsaki tare da zuba tagumi.          “Wai lafiya kuwa Malam Almu?. Ko har yanzu damuwar Sanda ɗin ce da?”.         Mole ne ke tambayarsa cikin tsaresa da idanu. Malam Almu yaja numfashi mai nauyi ya fesar, tare da faɗin, “Wlhy hankalina a tashe yake Malam Buba. Sanda bai san ko'ina ba fa a garin nan. Na tabbatar kuma a sanda ya tafi ko yaje tasha bazai samu motar ƙauyenmu ba. Sannan abokina ɗaya dake tashar yayi tafiya dan na kira shi ko Sanda ɗin yazo yace min ai shi yaje gida matarsa ta haihu”.       “Eh lallai dole hankalinka ya tashi. Amma nake ganin ai Sanda ba yaro bane ƙarami. Ka ƙara masa lokaci mu gani, idan bai dawo ba ko baije gidan ba saika nema alfarmar masu gidan kabi bayansa. Ni sai na riƙe maka gate ɗin idan sun yarda. Tunda kaga yanzu basu wani damu da fita da driver ba zaman banza kawai nake yi”.          “Aiko na gode malam Buba. Indai haka ne bari ma na kimtsa. Zuwa anjima sai na samu Hajiya da maganar, da safe kawai na kama hanya”.       “Shike nan, ALLAH yasa a dace”.   “Amin”.      Malam Almu ya faɗa yana miƙewa ya shiga cikin ɗaki. Shima Mole miƙewa yay da waya a hannu ya fita wajen gate ɗin yana neman layin Dagger.....             (((((((@)))))))))        Yanzu ma dukkan abinda ya dace doctor ya masa. Ya ƙara masa allura guda ɗaya sai magunguna da yazo masa da su yace sai yaci abinci ya sha. Sai ruwan sanyi da yace a ɗan saka masa a jikin dan saukar zazzaɓin. Daga haka ya miƙe. Dai-dai da isowar su Mammah sashen. Dan wayar Nimrah da Imran ya ɗauke a jikin Dadahn ya miƙa mata tana fita falo dan basu damar duba shi kawai tai kiran Mammah tahau yi mata kukan wai Dadah bashi da lafiya. Shine fa hankalinsu ya tashi suka nufo sashen.         A falo suka iske Nimrah tana kai-kawo. Suna gama hawowa ta gudu wajen Mammah ta rungumeta. Tashi hankalin Mammah ya sake yi, itama ta rungumeta cikin sigar lallashi amma batace komai ba. Sai su Gwaggo Khadijah ne ke tambayar miya same shi??. Bata samu basu amsa ba Daddy Imran da Doctor suke fitowa a ɗakin. Cikin mamaki yake tambayar su, Gwaggo Khadijah tace Nimrah ce ta kira Mammah. Bai ce komai ba face girgiza kansa, sai kuma yace su shiga to shi bari ya raka likita.       Basu shigan ba kai tsaye, sai sukace Nimrah taje ta sanar masa. Koda ta shiga ta isar da saƙon su yaja sakanni bai buɗe idanunsa dake lumshe ba. Sai zuwa can ya buɗesu ya zuba su a kanta. Ƙasa tai da nata tana wasa da yatsun hannunta.        “Waye ya faɗa musu?”.    Yay tambayar a dake. Baya ta ɗan matsa na jin tsoro. Cikin in-ina ta ce, “Dadah kayi haƙuri naji tsoron ganin yanda kake yi ne”.       Kansa kawai ya girgiza da faɗin, “Zoki gyara min filon nan”.       A ɗarare ta ƙarasa inda yake, shi kuma ya yinƙura da ƙyar ya tashi zaune. Filon da ya tashi a kai ta ɗauka ta saka jikin fuskar gadon ata bayansa, shi kuma yaja bargon dake gefen ƙafafunsa ya rufa. Sai dai iya ƙugunsa yake. Sannan yace taje ta shigo da su...          ★Babu wanda tausayinsa bai kamasu ba a cikinsu. Dan kallo ɗaya zaka fahimci baya jin daɗi, duk da kuwa shi mutum ne mai tsananin shanye abu da kame kansa. Amma yanda launin idonsa da jijiyoyin kansa ke miƙe raɗa-raɗa sai kamewar tasa ta gagara shanye komai.        Addu'a sosai sukai masa, tare da fatan samun lafiya mai ɗorewa. Sannan Gwaggo Khadijah ta fara faɗan miyasa tun daren basu kirasu ba. Ƙaramin murmushi kawai yayi amma bai ce komai ba. Ita dai Mammah batama yi magana ba tun addu'ar da tai masa, tunaninta nakan ina Nabeeha? Dan ita ya dace su gani tare da shi ba Nimrah ba, kar dai Muhammad ɗinta ya zama mai fifita sashe akan sashe a tsakanin matan nasa. Yaje da Nimrah tafiya ya dawo sannan ya cigaba da kwana da ita alhalin Nabeeha ya dace ta amshe shi. Sun ɗan ja mintuna a ɗakin dan har Imran ya dawo abu dai na sukar Mammah a rai, shima sun gaisa sukai masa ya mai jiki, ya amsa musu da cewar da sauƙi ciwon kai ne kawai yay masa tsanani. In sha ALLAHU doctor kuma yace zuwa anjima kaɗan komai zai yi dai-dai, yanzu ma yace a sama masa abinci mai sauƙi yaci ya sha magani ya sake kwanciya.        Sai a lokacin Mammah tai maganar ina breakfast da aka kawo tana kallon Nimrah dake lafe a jikinta. Nimrah ta ce, “Ga shi nan”. Tai maganar tana miƙewa inda yake.....          ¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥    Tunda Amimah tazo ta sake sanar mata Dadah ne fa baida lafiya shiyyasa ashe Imran yazo hankalinta ya tashi. A rikice take tambayar miya same shi. Amimah tace, “Ban sani ba Aunty, kece ya kamata kije ki jiyo mana. Dan su Mammah ma har sun zo sun fita, kuma yarinyar nan tun ɗazun tana tare da shi. Kinga sai suma ɗauka ke abin bai dameki ba ko.”       Nabeeha dake jin kamar zuciyarta zata fito ta nufi sashen Dada, sai dai zuciyarta na'a cikin matsanancin tsoro musamman akan abinda ya faru tsakaninsu asubahin yau. A falo ta samu Imran yana waya, bata tsaya bi takansa ba dan wani jin tsanarsa take a ranta ta wuce bedroom ɗin da suka kwana jiya. Ƙofar kawai ta tura ta shiga batare da neman izini ba balle yin sallama. A dai-dai wannan lokacin Nimrah data gama haɗama Dadah tea ɗin da yace kaɗai zai sha ta isa gaban gadon inda yake. Yanda aka turo ƙofar ya saka zuciyarta bugawa, ta jiyo da sauri tana kallon ƙofar kamar yanda Dadah ya ɗago shima ya kalla wajen. Cikin ido Dadah da Nabeeha suka kalla juna, sai ta tsaya cak gabanta na faɗuwa. Nimrah kuwa kanta ta kawar kamar bataga komai ba. Cike da rashin ji da son ɓatama Nabeeha rai ta canja shawara, maimakon bama Dadah tea ɗin tabar wajen kamar yanda tai niyyasa sai kawai ta kai zaune a bakin gadon kusa da shi, duk da wajen baida yawa saboda yana zaune ne a baki-baki ƙafafunsa a miƙe a yanda su Mammah suka barshi.       Nimrah ɗin ya kalla, sai ya ga fara'ar fuskanta ta ɓace ɓat, baice komai ba ya ɗan matsa mata danta zauna da ƙyau, dai-dai Nabeeha na ƙarasowa gaban gadon itama ranta a ɓace da ganin zaman da Nimrah tayin, sannan itace da mijin mizai sa ita ta zo, wannan munafunci ne kuma tasan Imran ne ya ƙullashi, zako tayi maganinsa wlhy. Sai dai cikin danne zafin da take ji ta furta,           “Subahannallahi My D. Miya faru ne? Yanzu nake ji baka da lafiya, dama ciwon kan bai sauka ba har yanzu?”.       Tai maganar tana hawowa gadon sosai ta ɗayan ɓangaren, ta kai hannunta a goshinsa, idanun kawai ya ɗan lumshe da ƙoƙarin jinjina mata kan nasa, bata damu ba ta sake sakko da hannun saman wuyansa. Wani irin abu yazo ya tokare maƙoshin Nimrah, sai dai ko kallon inda Nabeeha take bata sake yi ba. Sai ma kofin tea ɗin data miƙama Dadan.         Nabeeha ta saki ɗan murmurshin ƙeta, dan a safiyar yau ta zauna tama kanta huɗubar shirya abubuwa masu yawa akan Nimrah. Ta saka a ranta zata ajiye shawarar kowa ta gina ra'ayin kanta tunda itama dai ai mace ce, sannan mutum ce ba robot ba balle ta zama abar control ɗin kowa. Tafi kowa sanin wanene Haysam, sannan tace ta zaɓi abinta matsayin miji, duk tsanani kuma ta yarda zata zauna da shi da halinsa. Mizai sa ta cigaba da zaman yin rayuwa a gidan aurenta tare da wata banzar yarinya. Dole ne ta kawar da ita. Dan akan Haysam wlhy sai inda ƙarfinta ya ƙare, ko Mammah data haifeshi dole ta bar mata shi balle wannan shashar yarinyar ƴar cikinta. Badai ita ta aiko Haysam da shatin kiss ba dana turare a jiya. Ta jira nata aiken dan ita a zahiri zata yi.........✍️             Ke wlhy ƙawata matsalar ki kenan🥱. Mi kuma ya kawo a zahiri zakiyi🥺? Ai ya hakan ne zaki sa a cimu da yakin🥲🚶. _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* [01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_* *_💦KIƊA A RUWA...!!💦_* *_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_* *_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_* _Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._ *_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_* *_GENERAL FICTION_* _Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._ *_BOOK 4_* _Chapter 19_ __________________ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Koda ta shige shi ficewa yay dan Dabo ne ke kiransa akan wani babban al'amari daya taso. An kama wata mota da bomb a kusa da fadar shugaban ƙasa. Bama Dabo ɗin kaɗai ba har Janar tun ɗazu yake neman layinsa matsayinsa na NSA amma bai samu ba. Shima Dabo dan wannan layin na sirrin su ne daya shafi UNIT ZERO shiyyasa ya samesa.        Sosai Nimrah ke kallon Dadah kamar zatai kuka. A ranta kam tana mamakin miya same shi haka bayan jiya lafiya lau suka rabu har lokacin barci, zancen Dagger ya shiga dawo mata (Kije ga mijinki dan yau kaɗan ya rage kishiyar ki ta halaka shi da ƙwaya....). Mi hakan ke nufi? Mi zai sa Nabeeha ɗin ta aikata haka to?. Kai ina bata yarda ba. To amma mizai sa taƙi yardar? Bata da mai bata amsa dan haka ta share hawayen dake neman zubo matan tana kaiwa zaune. Samun kanta tai da riƙo hannunsa na haggu dake a saman cikinsa, dan ana damar ne aka saka masa drip ɗin. Cikin nata ta rumtse, duk da yafi natan girma. Ga wani irin taushi kai bakace hannun namiji bane, namijin ma tsohon soja kamar Dadansu.       Karo na farko a rayuwarta data zuba masa idanunta. Kallo sosai take masa irin na ƙurulla fiye da ko yaushe. Badan kar ace tayi ƙarya ba data rantse Dadah yafi kowa ƙyau a gidan. Musamman a yanzu daya ajiye gashin saje a fuska. Gashin kuma ya gauraya da tsilli-tsillin farin gashi da yay matuƙar ƙara masa kamala da cikar haiba masu irin shekarunsa da nutsuwa ta gama ratsawa da kwarjini na musamman. Tabbas kalmar Dattijo kalma ce mai daraja da malam bahaushe kan faɗa ga mutanen da shekaru suka fara matsawa a sahun ƙuruciya. Bata taɓa ƙara jin girma da darajar wannan kalmarba irin yanzu data gama sanin ai nahin HAYSAM ABDUL-RASHEED SHEHU. Domin kuwa duk namiji daya fara shiga shekarun dattijan taka da suka fara ne daga 45 zakaga al'amuransa sun dai-daita nutsuwarsa da kamewa sun yalwata. Sai dai in har asharari ne a shekarun samartakar sa.. Dadan su kuma kamili ne mai addini kowa ya sani....         Motsin da yay da hannunsa ya saka tunaninta yankewa. Tai saurin ƙoƙarin sake matsawa tana kallonsa. Sai kuma akai sa'a ma bai ko buɗe idanunsa ba ya cigaba da barcin. Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi, sannan ta zuba tagumi tunaninta ya koma kan wayarta da Dagger....           [=][=][=][=][=]      Rayhana na gama zayyane ma First Lady abinda ke faruwa a gidan dake nuna sakamakon aikin data sakata ta saki wata dariya. Wayar ta ajiye tare da miƙewa ta fara kai-kawo a katafaren ɗakin nata. “Lokaci yayi da Adeel zai dawo shima”. Ta faɗa a zahiri tana sake kwashewa da dariya.      Sai kuma ta sake komawa bakin gado tai zaman ƙafa ɗaya kan ɗaya. Waya ta ɗauka tai kira. Ana ɗagawa cikin gaisuwar girmamawa ta ce, “Ranka ya daɗe na cika aikin ku. Shegen ya kai ƙasa tun a daren jiya. Sai muje next”. Ban san mi akace mata daga can ba tai dariya da faɗin, “An gama, sai na jika”. Daga haka ta yanke tana dariyar dai. Kamar wadda ke magana da wani ta furta, “Wannan shine lokacin, lokacin da nake jira Hasiba. Nayi alƙawarin sai na mallaki abinda kikace yafi ƙarfina. Zan tabbatar miki ni ba kanwar lasarki bace, tun farko a bariki aka haifeni ba hayenta nayi ba kamar ke. Muje zuwa farkon wasa. Ni dake ɗan halak ka fasa.”      Ta sake kwashewa da dariya. Tare da ware hannaye ta ce, “Barka da zuwa DUNIYATA NABEEHA. Barka da zuwa DUNIYAR HASIBA ADEEL. BARKA DA ZUWA DUNIYAR SU OGANA, HAYSAM”....           Tofa munga Boni. Dole na kaima ƙawata gulmar nan yau. Gata ga uwataresa ga miji kuma duk a komar First Lady 🏃🏼‍♀️🏃🏼‍♀️🏃🏼‍♀️🏃🏼‍♀️🥱😂. ππππππππππ       Sam Nimrah ta kasa cin abincin da aka kawo daga sashen Mammah. Tadai cirema Dada ruwan lokacin da taga ya ƙare har ya fara ja masa jini. Tun tana zaman kallonsa da tune-tune iri-iri akansa musamman akan zantukan Dagger dana mutanen da sukai kidnapping ɗinta kwanaki har barci ya ɗauketa a bazata. Ƙasa take zaune saman carpet a gaban gadon, sai dai ta saka ƙaramin fillo na kujera yanda yay mata ɗan tudun da har take iya ganin Dadah da ƙyau. Hannunsa na dama data cire masa ruwa ta saka ƙaramar plaster yatsun riƙe a cikin nata. Kanta kwance akan katifar tana fuskantar shi.        Daga yanda yake kwance ya buɗe idanunsa da sukai matuƙar nauyi a hankali. Cikin sa'a kuwa suka sauka akan fuskarta datai yanayi kamar mai shagwaɓa. Hakan na nuna kodai mafarki take, ko kuma ta kwanta da wani tunanin a ranta. Idanun ya runtse da ƙarfi, saboda wani irin kartawa da cikinsa yayi na ciwo, ga zafi da yake jin jikinsa na ƙara ɗauka. Sake jin matsar cikin ya sashi damƙe hannunta sosai cikin nashi. A zabure ta farka da faɗin, “Wayyo hannuna Ruky miye hak.....”       Maganar ta maƙale ganin saɓanin Ruky data ambata dan mafarkinta take. Cikin ƙarfin hali da jarumta Dadah ya buɗe idanunsa yana sassauta mata riƙon. Idanunta data ɗan zuba masa ta kawar dan har wani yarrr take ji a jikinta sakamakon kallon da yake mata ga idanunsa jazur. Muryarta da sanyi da kuma rawa-rawa ta ce, “Sannu Dadah ya jikin?”.           Kansa ya ɗan jinjina mata alamar da sauƙi, a ransa yana mamakin yaushe tazo ɗakin? Rashin mai bashi amsar ya sashi buɗe baki da ƙyar ya furta, “Bani ruwa”.       Kamar abinda take jira kenan ta miƙe zaram tana cire hannunta dake cikin nashi har yanzu. Hannun nasa ya kalla shima. Cikin lumshe ido da cizar lips ya yunƙura ya tashi zaune. Sai dai gaba ɗaya cikinsa a takure yake a ɗaɗɗaure, har takai ya kasa zama da ƙyau, ya kuma kai hannunsa na haggu ya riƙe shi tare da ɗan duƙewa daga yanda take zaunen. A haka Nimrah data fita ta ɗakko ruwa a falonsa ta dawo ta sameshi, dan hankalinta ma bai kai a ƙaramin fright ɗin bedroom ɗin ba. Cikin ɗari-ɗari ta iso gabansa, sai dai a kallo ɗaya ta fahimci halin da yake ciki. Da sauri ta kai durƙushe a gabansa tana mai ɗora hannunta ɗaya a cinyarsa tare da leƙa fuskarsa da yanayin damuwa.          “Dada har yanzu baka da lafiya?”.      Bai iya bata amsa ba tsahon sakanni, sai ma sake runtse idanunsa da yake yi. Hankalinta ya sake tashi. Sai ta miƙe tana faɗin, “Na shiga uku Dadah bari na kira Daddy, dama yace idan ka farka na kira shi ya daw....”           Bata kai ƙarshen zancen ba da barin wajen ya riƙota da ɗayan hannunsa. Kusa da shi ya zaunar da ita. Sai dai baiyi magana ba saboda halin da yake ciki. Hankalin Nimrah ya ƙara tashi, ganin yanda ya dafe ciki kawai takai hannunta saman cikin itama. Kamar jira yake sai ya kama hannun nata ya ɗora saman cikin nashi sannan ya maida nashi akan natan ya danne.        Karan farko ta saki kuka tana ƙara matsowa jikinsa sosai. Cikin rufewar ido ta ɗora ɗayan hannun ta saman fuskarsa tana ƙoƙarin ɗagowa. Ita a dole sai taga yanayinsa. Jikinsa kawai ya ƙara jawota ya ɗora kan nasa a kafaɗarta. Kuka ta ƙara saki da ɗora hannunta akan bayansa tana faɗin, “Dadah dan ALLAH ka bari na kira Daddynmu ko Mammah. Wlhy jikinka zafi sosai. Na shiga uku Dadah mike damunka?”.         Yanda sautin kukanta ke shiga har tsakkiyar ɓargon jikinsa da tsokar jini ya sashi sassauta mata riƙon yana aro jarumtar dole ya yafama kansa. Cikin dauriya ya ce, “Bani ruwan na sha..”       Da sauri ta matsa daga jikinsa ta yakito ruwan ta ɓalle murfin. Dama bata ɗakko kofi ba, dan haka ta miƙa masa gorar. Shiru yay yana kallon ruwan kamar mai nazari. Sai kuma ya basar. Maimakon amsa sai ya buɗe mata baki alamar ta bashi. Babu musu ta saka masa akan baki. Cikin ƙanƙanin lokaci ya gama zuƙeshi tas yana sakin ajiyar zuciya. Itama ajiyar zuciyar take saki tamkar ita tasha ruwan. Sai kuma ta koma jera masa sannu. Fuskarta ya ɗan tsare da idanunsa yana sakar mata ƙaramin murmushi, sai kuma ya kai hannu ya share mata hawayen..         “Kiddo bana son kuka. Kimin addu'a kawai na samu sauƙi”.      Kanta ta jinjina masa. Sai kuma ta ce, “Dadah a kira Mammah?”.       Kansa ya girgiza mata. “Karki kira kowa”.           “Amma Dadah baka da lafiya fa. Jikinka kuma zafi sosai.”      “Zai bari kimin addu'a kawai”. Yay maganar yana zamewa ya sake kwanciya. Dai-dai nan wayar Nimrah ta hau tsuwwa alamar shigowar kira. Jiki a saɓule ta miƙe ɗaukar wayar. Shi kuma ya bita da kallon ƙasan ido.      Yanda tai sallama da ambatar “Daddy....” ya sashi fahimtar Imran ne. Sai kuma ya ɗan kallo shi. Kamar zatai kuka ta ce, “Daddy jikinsa kawai zafi sosai. Kuma yana riƙe cikinsa ban sani ba ko yana masa c....”      Alama yay mata akan ta bashi wayar. Babu musu ta tako inda yaken ta miƙa masa. Dai-dai Imran na faɗin, “Nimrah baƙya jina ne?..”       Gyaran murya Dadah yayi, hakan ya sashi fahimtar shine ya amshi wayar. Dan haka yace, “Zakina ka tashi kenan? ya jikin?”.           “Alhamdullah”.     Dadah ya bashi amsa a hankali. “Kayi haƙuri gamu nan zuwa da Doctor. Dama yace zaka tashi da zazzaɓi mai yiwuwa ma da ciwon ciki. Nima na ɗan fita kan wani case ne.”         “Basai ka wani zo da Doctor ba, shrmenta ne kawai. Nasan da nayi wanka zan ware”.      “Ba zancen shirme Haysam. Duk wanda ya sanka yaji muryarka yasan baka da lafiya. Kai dai gamu nan”. Bai jira amsarsa ba ya yanke kiran kawai. Wayar Dadah ya kifa akan cikinsa yay shiru. Dan tabbas baida lafiya, sosai kuma yake jin jikinsa..........✍️ _Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number 👇_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number👇_* *+234 903 234 5899* *_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._* *_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_* *_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._* *_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_* *_Akwai VIP Telegram 💃_* *_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_* *_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_* _(2k)_ *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (2k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: 👇_* *_Telegram Number 09032345899_* *_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*. _(1,500 CFA)_ *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram* _Shaidar biya👇_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_AREWAPEN (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_* ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels WhatsApp Number: 09017242889 Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ **************************