_ZAFAFA BIYAR 2023_ _SABUWAR SHEKARA, SABUWAR TAFIYA, SABON SALO, SABABBIN NISHADI MASU DAUKE DA DIMBIN DARUSSA DA YALWAR KAUNA MARAR GAURAYE_ _KU KASANCE TARE DA ALKALUMAN ZAFAFA BIYAR DON WANNAN TAFIYAR TAFU KOWACCE..💕_ _DANDANO DAGA LITTAFIN:_ _*KI KULA NI (MALLAKIN ZUCIYAH)*💕_ _DAGA ALKALAMIN:_ _NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ ××××××××××× *_BIRMINGHAM UNIVERSITY NIGERIA_* _(UNIVERSITY IN KANO)_ ×××. °°°. ×××. °°°. *Cikin* takun sa na kasaita mai tattare da zatin haiba da madaukakin kwarjini ya fara hawa mattakalar benen da zai sadaka ga dinning hall/cafeteria din makarantar. Daga can karshen kuryar hall din ya hango abokan na sa su biyu. Kamar ko da yaushe babu dalibai awajen sosai. Sai wanda suka isa suke kuma gadara da kudin iyayen su. Duk inda ya gifta sai dalibai yan uwan sa sun juya sun sake duban sa sosai. Saboda tsananin kyawun sa, Kasaitar sa da kuma gayun sa. Sanye yake cikin kananun kaya. Samfurin riga Burberry da wando Dkny. Agogon sa kalar rigar jikin sa na Rolex, Sai azurfa a yatsan sa daya. Ya karasa wajen abokan nasa ya zauna yana cije lebe. "Geee..." Cewar dayan abokin nasa. "Guy...Sup?" Abokan nasa su biyu suka mimmika masa hannu hadi da kiran sa da Gee da kuma Guy. Agogon hannun sa ya kalla. Sai kuma ya daga kai ya leka yar karamarr transparent barandar da ke kusa da table dinsu. Wacce idan ka leka ka na hango farfajiyar makarantar . Sosai ya shiga baza idanuwa amma sam bai hango ta ba. "Wai Ray me kake dubawa ne?" "Mystery gurl din sa mana .." Bai basu amsa ba. Ya dai jiyo T-Boy na ba wa B-junior amsa. "Ko bata da lafiya ne? Ko wani abun na daban ya sameta?" "Wai Ray da wa kake ne? "Cewar B-junior. "Jokes aside... Tasan yanayin da kake ciki kuwa?" T-Boy ya fada yana bin Ray din da kallo. Rayyan ya kamo kasan leben sa ya ja. Ya ki ce musu komai. Da sauri kome ya tuna oho. Sai ya janyo wayar sa da ke cikin aljihun gaban rigar sa. Gallery ya shiga. Nan da nan ya dakko hotan time table dinsu ya shiga dubawa. Suna da lectures a lokacin. Kuma idan har bata je ba ba zata samu daily attendance din da lecturer din ke yi ba. Kullum da safe yake karba kuma individually . "Ray... " "Gee... Guy... Snap out of it." T-Boy ya fada hadi da murza yatsun sa a daidai saitin fuskar Ray. Ganin tamkar baya duniyar su ya lula tunani. Mikewa yayi bai ce musu komai ba. Suma suka tashi suka bi bayan sa. Da sauri hadi da gudu gudu ya karasa Elizabeth Arden twin theatre din da anan suke lectures. Da sauri ya shiga ajin hade da gyara zaman face mask din daya sakala. Yana shiga ya zaro paper ya rubuta registration number din ta da sunan ta da sunan course din. Ana fara mikawa row by row shima ya mikawa malamun ya fice da sauri "Guy... Wannan ai sayar da rai ne. Zaka je ka wani yi mata attendance. Yarinyar da bata ta ta ka. Bata kula ka. Ka zama lunatic wallahi. " Bai bi ta kan T-Boy ba. Sai ma murmushi da yayi masa na gefen bakin nan irin ba ta kai na ke ba. Yana juyar da kansa ya sauke idanun sa akan ta. Tana tafe sanye cikin dogon hijabi har kasa. Maroon color. Farcenta sun sha maroon lalle tayi bala'in kyau. Ta sakala jaka mai dauke da littafai. Dayan hannun nata kuma water bottle ce shudiya. Kasa jurewa yayi. Ji yake tamkar an tsunduma shi cikin farin ciki marar misaltuwa da bai taba shiga ba. Sauran dalibai aka tsaya ana kallon su. Daman theatre din lectures din tamkar mudubi take ana hango komai na ciki. Dan haka idanuwan ta suka cicciko zatayi kuka. Ganin malamin har ya shiga kuma tasan ya karbi attendance bugu da kari baya bari ashiga idan ya shiga. Rayyan ya tunkareta gaban sa na faduwa. Ko sau daya bata taba bashi damar magana da ita ba. Harara ce kullum take aika masa. Da mummunan kallo. Wanda duk duniya ita kadai ke yi masa hakan. Amman ya rasa meyasa ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH... Bakinsa na rawa. Yayin da idanuwan sa ke narkewa da kaunar da yake mata wadda ke ninkuwa a duk lokacin da ya dora idanuwan sa akanta. Ko da kuwa sunan ta aka kira. "KI KULA NI........."Ya fada cikin muryar sa mai dadin sauraro. Gashi yayi lafazin ne cikin sigar zallar kauna ga abunda ake nunawa kaunar. Ga takaicin lecturer ya shiga ba zaa shiga ba. Na biyu rashin attendance da bata samu ba. Na uku takurar sa daya isheta. Cikin kufulewa da kololuwar karshen takaici ta dube shi a yatsine tace, "In kula ka... Akan wane dalilin?" "KI KULA NI.... saboda kin zamar mun MALLAKIN ZUCIYAH..💕" Gaba tayi saboda tsananin yadda ranta ke tafarfasa da bacin ran sa. Jakarta ya riko. Hadi da sake zube mata manyan idanun sa akanta yana binta da wani kallo mai tura sako.. "Cika mun jaka Malam.." Tana kokarin janye jakarta hannun sa ya gogi nata. Cikin gigicewa ta daga hannu ta tsinka masa mari . Baki daya daliban wajen kowa ya bude idanuwa da bakuna. T-Boy zai bugeta. B-junior ya hana ta hanyar riko hannun sa. ===== *KING CHARLES TEA ROOM* "What the fuck.... Gee me yaran nan ke takama da shi ne? Mulki ko sarauta? Tukunna ma wacece acikin yan biyun? identical twins ne ance." "Eh naji Fatee kasan... Faculty dinsu daya...Tace sunan su Fareeha da Madeeha. "Ray kai wa kake so ... Fareeha din ce ko Madeeha?" =============== "Allah Suwaiba... Na tsani Hajiyan nan.. Na ki jinin yadda alhaji ke rawar jiki akanta." "Mahaifiyar sa ce kawata." "Duk da haka bana kaunar hakan...Kaunar da yake mata tayi yawa. Sai fa abunda tace yake yi. Gaskiya banaso. Ko kayan gidah zai canza sai ya hada da nata ya canza. Komai yace Hajiya. Komai komai..." ==== "Haba Malam.. gaskiya ba zata sabuba. To har sai an jira sun turo? Ke siddiqa ki ce masa mu zamu turo manya suyi tambaya." "Yanzu banda tambadewa irin ta ki safiya kintaba ganin gidan mata sun tura maganar aure gidan su manemin ta saurayi ? Gidan budurwa su aika tambaya? Wanne irin sauri kikeyi haka? Aina aka taba haka?" "Ahayye ragadada... Yanzu sai mu zauna mu zuba musu na mujiya.? Aa wallahi kaji rantsuwar gaskiya.m" "Haka kikace? To wallahi sai dai ke ki nemi mutanen da zaki tura ba hannu na aciki...." ===== Hannunta yana rawa ta janyo tsohon hotan dake ma'adanar data ajiye. Da sauri gabanta ya shiga bugawa alokacin da ta....... === Dukkanin KOWA da KOMAI RUBUTACCE NE DAGA ALKALAMIN QUDRA.. DON HAKA TUN RAN GINI TUN RAN ZANE.. DAN ADAM BAYA TABA TSALLAKE KADDARAR SA.. Littafi ne da yazo da wani salo mai tattare da dimbin darussan rayuwa. Hadi da nishadi kana da zazzafar kauna marar gauraye..💕 **Dandano kenan daga tsakuran wasu rassa na cikin littafin KI KULA NI (MALLAKIN ZUCIYAH)💕 wanda ni nana hafsatu zan kawo muku shi daga cikin jerin LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR 2023 ______________________ *RUMBUN K'AYA*🔥 *DAUDAR GORA*🔥 *IDON NERA*🔥 *A RUBUCE TAKE*🔥 *KI KULANI*🔥 *_uhmmmm_*😊😊😊😊😊😊😊😊😊😊 *Nasan zakuce ya da murmushi haka?* *Wanda bai shigo ba bazai gane ba* *Sai kin shigo daga ciki zaki gane me nake nufi*☺️☺️ *KE DAGA JIN SUNAYEN LITATTAFAN MA KADAI KASAN CEWA AKWAI WANI BABBAN ABU MAI MATUQAR JAN HAKALI TATTARE DASU* *KINA NEMAN INDA ZAKI HUTAR DA KWANYARKI?* *KI SAMU ZUNZURUTUN NISHADI DA ILIMI?* Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_K I K U L A N I_* _(MALLAKIN ZUCIYA)💕_ _N A N A H A F S A T_ _MSS XOXO_ _F R E E - P A G E :002_ _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ *A* darare ta kashe dan kyandirin da ke ci ahankali ya kusa cinyewa. Ta dubi yaran nata su biyu maza. Sun zuba mata idanu. Ta yafito daya da hannu yana matsowa kusa da ita ta goye shi a baya. Ya yinda ta dauki dayan a hannu. "Kuyi shiru. Kar wanda yayi magana.. " Sikif ta fice daga cikin dakin zuwa bandaki bayan tayi adduar shiga. Dan ruwan da ke cikin bokitin da ta sakaye shi a bakin kyauren ta dakko. Ta saka hannun ta aciki da dan dumi kadan. Nan da nan ta sabule musu kayan jikin su duka. Cikin rawar jiki ta shiga yi musu wanka tanayi tana juyawa tana duban kofar wajen bandakin. Kasancewar dare ne. Ga fargaba da ke cunkushe a kirjin ta. A 'darare take cudasu tana dauraye wa da ruwa. Tana kammala wa ta dauki dayan da dazu daukar sa tayi ta goye shi. Yayin da ta dauki dayan data goya dazu ta rike shi a hannu. Da sauri ta fito da su daga cikin bandakin ta shige dasu cikin daki. Nan da nan ta rufe kofar dakin da dan kyallen da take rufe wa. "Bacci yazo ko Hammadu?" Ta tambaye su tana goga musu basilin. "Haidar kai ma bacci ko? Kunga Hadiyyah sai baccin ta ta ke. " Suka juya a tare suna kallon Hadiyyah da ke bacci tana sakin munshari. "To zo nan ka kwanta kai ma. Kai Hammadu dawo ta nan... Yauwa yaran albarka. " Ta kwantar da su duka akan wata yaloluwar yar katifa bayan ta tofe su da addu'oi. Ta janyo muhuci ta shiga yi musu fifita tana mai kade musu sauro. A haka har sukayi baccin su ma. Tsayawa tayi tana bin su da kallo. .. su ukun duk sunyi bacci. Ta sauke ajiyar zuciya tana kokarin mayar da hawayen da ke shirin gangaro ma ta kan kumatu. Sai da dare ya kara ja tukun sannan ta tukwikwiye yar jakar data ke matashin kai (pillow) da ita ta kwanta daga gefen su bayan tayi addu'oin kariya. Ba dadewa kuwa bacci ya dauke ta.. ××WASHE-GARI×× Da asubah tana tashi bayan tayi sallah ta shiga gyara dan tsukakken dakin da yake a matsayin nata dana yaranta su uku. Ta tattare shara ta zubar. Kana ta zauna tana jan carbi har lokacin da gari ya waye rana ta fito. Soyeyyen dankalin hausa da kwai ne ke tashi daga dakin Ladiyo. Ta sake sakaye kofar dakin don kada kamshin ya shigo su Hammadu su shaka. Tunda haramiya ce domin ba ci zasuyi ba. Kar su zo suna mata kuka. Batada inda zata samu dankali bare kwai. Don haka da sauri ta mike ta gyara zaman hijabin jikin ta. Ta fita daga cikin dakin. Tana fita sukayi kicibus da malam mai gidan su. Ya shigo da ledar kosai a hannun sa. "Barka da safiya malam.." Ta tsugunna har kasa ta gaishe shi. Ya dube ta a yatsine yana mai cigaba da sakatar hakoran sa da wani tsinke. "Ke Murjanjan ungo kai wa babar ku." Ya mikawa wata yarinya ledar da ke handama dankali da kwai cikin bakin ta. Yayinda gefe daya ruwan shayi ne a kofi tana korawa da shi... Ta bi ledar da bayar da kallo. Tarasa wano irin rashin imani ne da shi. Da sam baisan hakkin iyalin sa ba akan sa. Iyalin ma su kadai kawai. Ta goge hawayen da ya gangaro mata da kasan hijabin ta da sauri ta mike ta fice daga gidan. Wajen Asabe taje mai suyar kosai da kunu. Suka gaysa ta shiga matse yatsun hannuwan ta . Tana neman kalaman da yau ma zata gaya mata .. Asaben ta dakko daurin bakar leda cike da kosai aciki da biredi na sittin ta mika mata. Ta tsugunna har kasa ta karba tana mai sake kwararo mata addua kamar ko da yaushe. "Nagode Allah ya saka da alkhairi.... Allah ya karo kasuwa mai albarka Amin." "Amin Fadila. Wannan sadaqa na gayan ki ba ni ke bayarwa ba. Wani bawan Allah ne kasko daya yake sa a toya ayi masa sadaka da biredi na dubu daya kullum. " "Na sani Asabe. Shiyasa baki yayi kadan wajen nuna godia ta agare ki. Tunda kece kika saka mu a jerin masu karba kullun bakya gajiyawa kuma bakya canzawa... Allah ya saka da alkhairi " "Amin Fadila.. Ya yaran?" "Na baro su suna bacci.." "Allah sarki. Ki tashi ki koma. Ungo kunun nan ki basu ba yawa. " Ta karasa fada hadi da mika mata wata bakar leda cike da kunu sai kayan kamshi ne ke tashi daga ciki. "Allah ya saka da alkhairi... Nagode nagode..." Ta saka hannu biyu tana mai sake yi mata godiya. Sannan tayi mata sallama ta tafi. Tana tafe tana kwararawa koma wanene da ke sadakar kosai da biredin nan addu'oi hadi da albarka. Tana sallama cikin gidan kunnuwan ta suka fara jiyo mata kukan yaranta. Da sauri ta karasa dakin ta shiga. Ta janyo su jikin ta tana lallashi. Kafin ta janyo yar roba dake dauke da ruwa kadan aciki ta dauraye musu bakunan su. Kafin ta sunce yar ledar kosan da biredi ta shiga basu tana mai hada musu da kunun. Har suka cinye tas. Sai da ta tabbatar sun koshi tukun sannan ta cinye ragowar ta kurbe kunun. .. Tana kokarin dauraye abunda suka bata su Hadiyyah suka fita wajen tsakar gidah... Sai jin kukan su tayi. Ta fita da sauri. Ladiyo ta gani a tsaye ta talle keyar Hammad. Ta dumawa Haidar dundu hadi da lankwasa kunnen Hadiyyah. "Sattin ta mai duka. Idan yaran nan masu kayuwa kamar gorar ruwa suka sake shigo mun daaki Allah sai na dau babban mataki. Ai kin kawai" Ta karasa fada hadi da rafkawa Fadila harara. Da sauri ta janyo su jikin ta tana lallashin su duka. Hawaye na tsiyaya daga nata hawayen. Malam Haladu ya fito daga dakin sa yana jera tsaki. "Kukan menene hakane.?" "Su wa ka sani malam? Shafaffu ne da mai mana...Hammadu da Haidar da Hadiyyah.." Ladiyo ta bude murya daga tagar dakin ta tana bashi amsa. "Mtscccew" Yaja dogon tsaki kafin ya koma daki. Can sai gashi da warin takalmin sa daya ya nufo su zai kai musu bugu kenan Fadila ta kwashe su har tana dauje gwiwarta ta shige cikin daki da su... Ladiyo ta kece da dariya har tana sakin guda. Yayin da malam Haladu ya koma cikin dakin sa yana mita.... *RUMBUN K'AYA*🔥 *DAUDAR GORA*🔥 *IDON NERA*🔥 *A RUBUCE TAKE*🔥 *KI KULANI*🔥 *_uhmmmm_*😊😊😊😊😊😊😊😊😊😊 *Nasan zakuce ya da murmushi haka?* *Wanda bai shigo ba bazai gane ba* *Sai kin shigo daga ciki zaki gane me nake nufi*☺️☺️ *KE DAGA JIN SUNAYEN LITATTAFAN MA KADAI KASAN CEWA AKWAI WANI BABBAN ABU MAI MATUQAR JAN HAKALI TATTARE DASU* *KINA NEMAN INDA ZAKI HUTAR DA KWANYARKI?* *KI SAMU ZUNZURUTUN NISHADI DA ILIMI?* Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_K I K U L A N I_* _(MALLAKIN ZUCIYA)💕_ _N A N A H A F S A T_ _MSS XOXO_ _F R E E - P A G E :003_ _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ *Da* sauri ta sakale kofar da dan kyallen da ta ke rufe kofar da shi a matsayin kwado. Ta janyo yaran nata jikin ta bayan ta koma ta zauna hadi da jingina bayan ta da bango.. "Zo nan Hadiyyah..." Ta riko hannun 'yar tata macen tana rarrashin ta. Yayinda mazan biyu ke rakube da ita suna ajiyar zuciya. "Kuyi hakuri .. Allah ya mu ku albarka. Ya raya ku. Allah ya azurta ku . Ku tumbatsa har ku temakawa na kasa da ku. Allah ya baku ilimi mai amfani wanda zaku yi aiki da shi ." Ta karasa fada hadi da janyo su duka ta rungume su. Hawayen da ta makale suka shiga zurara daga idanun ta. "Ki.. Dena kukka." Haidar ya fada yana kokarin share mata kumatun da hawaye ke tsiyaya. Hammad da Hadiyyah ma suka shiga goge mata daya idon da hawayen ke zuba kadan kadan . "Toh yan albarka...Na de na." Ta karasa fada hadi da matse su tsam a jikin ta. Kan ta ne ya shiga sara mata sosai. Ta dan kwantar da kan nata a jikin kwalla. Ta ke bacci ya dauke ta. Tun yana daukar ta ahankali yaran na tashin ta. Har ya dauke ta baki daya. Ya yinda su ma sannu a hankali ya dauke su. ××Sun dau tsawon lokaci suna bacci kafin daga bisani Fadila ta fara farkawa. A hankali ta janye su daga jikin ta. Hadi da gyara musu kwanciya. Tsayawa tayi tana kallon su suna sauke numfashi ahankali. Gumi sai tsattsago musu yake ta goshi da wuyan su. Kasancewar zafi ake yi. Gashi dakin a tsuke ya ke ba masaaka tsinke. Dankwalin ta da ke gefe ta ja ta daura akanta. Ta dauki muhucin da ke kasan dankwalin ta shiga fifita musu shi . Ta dan jima tana musu fiffita. Dai dai lokacin da aka fara kiraye kirayen sallar azahar. Wata yar roba dauke da ruwa ta janyo ta tsiyaya a yar karamar butar ta. Kafin ta bude kofar dakin ahankali ta fice zuwa wajen tsakar gidah Bandaki ta shige da sauri ta rage cikin ta. Sannan ta fito waje ta fara alwala. Tana yi tana kakkauda kai gefe da gefe saboda gudun fitina. "Kai Kai Kai... A'ina kika samu ruwa? Cabdijan Malam fito nan." Ladiyo da ke tsaye kerere akan Fadila ta yage baki tana mai sake kiran, "Malam wai kana ina ne?" Fito da kansa yayi ta kofar dakin sa yana yamutsa fuska . "Menene wai? Iyye?" "Ruwa naga Fadila na amfani da shi. Kuma dai banga ta saya ba." "Ke ... Wane dan jakar uban ne ya baki ruwa?" Fadila ta kasa cewa komai. Ruwa ma batada ikon mallaka batare da an nemi ba'asin a'ina ta same shi ba.. Ruwan ma sai dai ta cire kudi ta saya guga daya nera ashirin a rijiyar gidan da Ladiyo tasaka a ka haka kafe ta tsare wai ta zama mallakinta. "Kaga tayi shiru ko? ... Ai na gayan ka sata tayi. To wabillahi.." "Wallahi ban diba miki ruwa ba. Anas daya shigo gidan nan jiya shi ne ya ebo mun a waje bokiti uku." "Yana ina dan bankadaddiya? Wannan yaro wannan yaro ba dan ni na haife shi ba Allah ca zan ba jini na ba ne. Dan kan uba." Ta karasa fada hade da dankarawa Fadila harara. "Allah ya baki hakuri." "Da hakuri yayi gabas. Yamma nayi matsiyaciya. " Ta buga tsaki ta shige daki. Malam Haladu ya yamutsa fuskar sa yana tabe baki. "Me zakiyi yanzu?" "Sallah zan ." "To idan kin sallame ki zo yanzu." "Toh Malam." Kanta a kàsa ta koma daki. Ta zura hijabin ta ta tada sallah. Ta dade a sujjada tana addu'oin ta. Hawaye na tsiyaya daga idanun ta. Hakika rayuwar ta data yaranta na cikin halin bakar kaddara da rashin samu. Rayuwa ce abar tausayi ga kokawa. Ita din mata ce ta aure ga Malam Haladu. Amman tamkar wacce tazo haya haka aka dauke ta agidan nan. Kyara, Tsangwama da mugunta kullum cikin shan su suke ita da yaran nata. Gashi Allah ya azurta ta da samun albarkacin yara har uku. Hammadu da Haidar da Hadiyyah. Ko da ta shafa addu'oin da tayi bayan ta idar. Hawaye ne ke kwarara daga idanunta kawai. Ta rasa wacce irin rayuwar aure take agidan.. Gashi babu wanda zata tunkara da damuwar da ke dankare a cikin kirjin ta. Kasancewar ita din irin tsatson fulanin tashi dinnan ce. Ita da iyayen ta sunyi tashi daga rugar su zuwa garin na kano acan baya bayan gari. Wataran mahaifin ta ya fita kora shanun sa. Ya jima bai dawo ba. Har ya wuce lokacin dawowar tasa. Hakan yasa mahaifiyar ta ta shirya tabi bayan sa. Don nemo shi jin ko lafiya? Ashe fitar karshe sukayi. Shanuwar sa daya ce ta kasa acikin jejin bayan unguwar. Ya baro ta dan dawowa cikin unguwa ya samu wuka ya yanka kar ta mace ta zama mushe. Ashe ajali ne ki kiran sa. Tsallakawar da zeyi wata mota ta taho da sauri gingimari ce. Alokacin kuma mahaifiyar Fadila ta hango shi. Ta kira sunan sa da karfi ganin ga mota nan zata risko shi Bai jiyo ba. Ta tsallaka kenan. Shi kuma ya hangota yana kokarin dakatar da ita. Kawai motar tabi takan su ta nuke su. Nan take basu shura ba rai yayi halin sa. Sai ya zamto Fadila bata da kowa. Ba wasu suaran dangi . Ita kadai iyayen ta suka haifa. Kuma baa san usulin su ba. Bayan an share makoki. Sai rikon ta ya koma hannun gidan mai unguwa. Har ta fara tasawa. Aka danka mata shanun ta da iyayenta suka bari. Wannan dukiya data samu ta shiga zukatan Maza da dama. Akaita turereniyar neman auren ta. Saboda tana da kyawu sosai ga kuma tulin dukiya ta shanu da iyayen ta suka bari. Har ya zamto sun tumbatsa har garke biyu Malam Haladu ya kasance acikin maneman na Fadila. Duk inda ta saka kafa yana biye da ita yana gaya mata sakon zuciyar sa. Irin kaunar da yake mata da son kasancewa da ita a matsayin matar sa. Ya hure mata kunne dai. Har dai ta amince da soyayyar sa. Aka daura musu aure. Ya lalube shanunta baki daya ya sayar da zummar wai zai saya mata gidajen haya ya kuma kai ta umara. Nan kuwa harkar gaban sa yayi da kudin ta. Ya rika kashewa yan mata yana saye da sayarwa. Ya sayi wani gidah awata unguwar suka koma can. Anan ya auro Ladiyo ma. Ya saka su agida daya da Fadila. Ya dinga cin kudaden nan tas har ya karar da komai. Fadila ba dangin iya bare na baba. Gashi sun koma wata unguwa ta daban da batasan kowa ba balle takai kukanta wajen mai unguwa. Haka ta hakura da cin kashin da Haladu da Ladiyo suke akan ta. Ba ruwa agidan. Ladiyo tasaka aka haka mata rijiya. Makota ma suna zuwa su eba. Amman Fadila bata isa ta debi ruwan nan ba sai dai ta saya. Duk guga daya nera ashirin... Haladu ba ruwan sa da ita. Daman auren dukiyar ta yayi da kuma na kauda sha'awa. Don haka sam bata gaban sa. Wataran idan abun na kansa. Haka zai nemata ko tanaso ko bataso ya raya sunnah ta karfi da yaji cikin mugun ta da kiyayya. Duk ta rame ta jeme. Abinci sai dai na sadaqa da makota ke bata saboda tausayin da take basu. Ga yara har uku kyawawa amman yunwa duk ta jeme su. Haka kawai take rayuwa sakaka sam ba dadi.. Kullum cikin kai kukanta take ga Allah madaukaki da ya yaye mata wannan kangin rayuwa. ....Ta runtse idanu ta bude hawaye na dada kwaranya daga idanun nata.. "Ke Fadila... Fadila." Ta jiyo muryar Haladu na da da dukan kunnenta "Ga ni nan.. Malam." Ta fada tana mai gyara kwanciyar yaran ta fice da sauri zuwa dakin sa. Ya dankara mata harara ya rufe kofar bayan ta shiga dakin na sa. Ladiyo ta tabe baki tana hararar kofar dakin da kallo .. Ta jima aciki kafin ta fito daga dakin tana goge hawaye. Ragowar ruwan ta ta dauka ta shige bandaki tayi wankan tsarki. Ta koma daki ta cigaba da kaude kaude.. Tana cikin tattare kofar dakin ta. Sai ga shigar kanwar Haladu gidan. Da suke kira da Fatsuma wadda ke aure a yobe... "Salamu alaikum.... Na ce Allah ya kawo mu. Kuma yad-da muka dama haka za'a sha... "wa'alaykm salam..." Fadila ta amsa hadi da cigaba da tattare yar kasar dake zubowa ta saman dakalin dakin bakin kofar. Dakin ya lume ciki. Yayinda tudun kyauren ke wajen gini..idan ana ruwa sosai ruwan ke musu gyara yana shiga ciki. Wani lokacin a tsaye take har ruwan ya dauke. Idan dakin ya cika cikin dare. Sai ta goya 'da daya a baya. Daya ta dora shi akan wuyan ta. Yayinda daya ta rike a hannunta. "Wai ko bakwa jine? Ni fa wulakanci ne banaso... Yanzun sai na yage zani mu daku da mace" "Ah lale.marhaban... Fatsuma sannu da zuwa." Ladiyo ta fada. Hadi da tafa hannuwa tana dashare hakora. Fadila gabanta ya yanke ya fadi.. Domin a duk sanda Fatsuma zata zo. Sai ta baqanta mata rai sunyi rigima. Gabanta na duka haka ta yi ta maza ta gyara zaman dankwalin kanta ta fita tsakar gidan fuskar ta dauke da fara'a "Sannu da zuwa Fatsuma.. Anzo kalau?" "Hmm ashe kina jina kikayi kunnen uwar shegu ki kai gum da bakin ki. " "Kai Fatsuma kiyi hakuri. Ban waye ki ba. Sai da Ladiyo ta kamo suna." Fatsuma ta yatsina fuska hadi da juyar da kai gefe ta kaikace kai.. "Ina Haladun?" "Yana dakin sa" "Haladu. Haladu.. Haladuwalle dan uwa rabin jiki." Haladu ya bude kyauren dakin sa ya zura kansa waje. "Menene?" "Kai Haladu ... Ba sannu da zuwa sai ya tambayar menene? Daman zuwa nayi akan alkawarin da kayiimun." Ya yamutsa fuska . "Ki dauki duk wanda yayi miki arai,. " "Godia na ke Haladu .. Ga daquwa tsaraba" Ta mike ta kai masa. Ya karba ya koma dakin sa ya rufe. "Muje daki akawo miki abinci." "To Ladiyo." Fadila tayi murmushin yake. Ladiyo da Fatsuma suka shige dakin na Ladiyo. Ita kuma Fadila ta koma cikin dakin ta. Tana shiga ta rarumo yaran nata ta rungume su. A dukkanin halin data samu kanta na matsatsi da uqubar rayuwa data roki Allah kofofin rahamar sa da saukin rayuwa. Zata rungume yaran nata. Kallon su kadai na rage mata damuwa. Haka zalika idan ta rungume su takan samu kanta cikin nutsuwa da kwanciyar hankali. Bayan wayewar gari... Fatsuma ta shiga dakin Haladu sukayi maganganun da zasuyi. Ta yiwa Ladiyo sallama ta shiga dakin fadila. Suka gaysa. Ta mike tana duban yaran na fadila. Kafin ta saka hannu ta sunkuce Hadiyyah. Wani karamin hoto dake jikin kusa na yaran su uku Fatsuma ta dauka ta zura a jakar ta. "Toh da alheri. Duk sanda muka shigo kano zan kawo Hadiyyah ta gaysa da yan uwan ta." Ta saka kai ta fice. Fadila ta bi bayanta jikin ta na rawa . Yayinda idanuwan ta suka fara zubar da ambaliyar hawaye. "Bangane ba Fatsuma.." "Toh uban yaran shi ya bani damar na dau dik wanda nake so ya bani rai da mutuwa. Alkawari ne ya yi mun tun tuni. Ladiyo yaranta manya ne kuma ba yaran Haladu bane tunda ubansu daban. A bazawara ya aure ta.. wadanda suke gabanta yanzu kuma basu mun ba. Ba zan dauka ba. Yanzu dan na dauki daya daga cikin uku da Allah ya baki shine kike kuka? Kashe ta nace zanyi? Karki manta bantaba haihuwa ba. Ai ko kara kyamun. Amman baki cancanci ma na dinga bata lokaci na ba ina miki bayani tamkar wata ishasshiya. Sai watarana ." Tana karasa fada ta fuce daga gidan da sauri. Mota hayis dake jiranta da yan bikin da suka zo tare ta shige suka tafi. Fadila ta koma kuryar dakinta tana zubar da hawaye. Hammad da Haidar ma kukan suka shiga yi ganin itama tana yi. Ga Hadiyyah da aka tafu da ita Wasa wasa itada yaran sai da sukayi sati biyu suna jinya. Daga karshe dai makota ne suka gaji ganin basa ganin Fadilan. Ashe Haladu ne ya rufe ta a dakin da kwado ya hanata futa itada yaran. Nan da nan makota kuwa suka kai kara kotu aka raba auren. A yan kwanakin ne kuma labari yazo kan cewar Fatsuma da Hadiyyah sunyi hatsari akan hanyar su ta komawa yobe daga Maiduguri. Basu shura ba su da wasu daga cikin yan motan duk sun rasu sai majinyata manya biyu da sukaji rauni sosai da yara biyu. Duk 'yayan mutum daya. Fadila ta sake rikicewa da dimaucewa. Ta sake shiga wani ciwon datayi jinya doguwa. Dakyar da adduoin dangana ta hakura. Tana karasa idda kuwa Asabe me koko ta ke sheda mata mutumin da ke sadakar kosai da biredi yace yana son aurenta. Fadila ta amince aka daura auren aka kaita cikin birnin kano. Gidah babba na masu kudi da suka tada kai da kudi suka koshi... Alhaji Owais ya riketa amana. Ya rike Hammad da Haidar tamkar yaran da ya haifa acikin sa. Har dai nan ma ta sake samun karuwar yaro daya suna kiran sa da suna Harith.. ×××× Gumine sharkaf ajikinta alokacin data farka daga baccin da tayi.. Bayan tayi dogon tunani da ke dauke da rayuwar ta ta baya... Dogarawa tayi ta shiga bandaki ta dauro alwala ta shiga nafilfili har ya zuwa asubah. Bayan tayi asubah ne ta koma baccin da ke ta fuzgar taahh. *RUMBUN K'AYA*🔥 *DAUDAR GORA*🔥 *IDON NERA*🔥 *A RUBUCE TAKE*🔥 *KI KULANI*🔥 *_uhmmmm_*😊😊😊😊😊😊😊😊😊😊 *Nasan zakuce ya da murmushi haka?* *Wanda bai shigo ba bazai gane ba* *Sai kin shigo daga ciki zaki gane me nake nufi*☺️☺️ *KE DAGA JIN SUNAYEN LITATTAFAN MA KADAI KASAN CEWA AKWAI WANI BABBAN ABU MAI MATUQAR JAN HAKALI TATTARE DASU* *KINA NEMAN INDA ZAKI HUTAR DA KWANYARKI?* *KI SAMU ZUNZURUTUN NISHADI DA ILIMI?* Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_K I K U L A N I_* _(MALLAKIN ZUCIYA)💕_ _N A N A H A F S A T_ _MSS XOXO_ _F R E E - P A G E :004_ _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ *MAJALISAR SA'IDUNAWA* (MASU BACCI DA IDO DAYA..)      *Tun* daga nesa kake hango dandazon taron samarin da ke wajen kashi-kashi... Wasun su a tsaitsaye suke suna ta zuba musu. Ya yin da wasu ke gefen wata kwalbatu suna buga game din Whot. Wasun su kuma a zazzaune suke akan wata taburma kalar toka. Da kaskon karfe daga gefe mai dauke da wata yar buta irin ta buzayen nan akai. Shayi ne suka dora... Yaji kayan kamshi da sauran kayan hadi sai hucin kamshin sa ke tashi. Ya yin da wani saurayi da ke gefen kaskon shayin ke dauke da cokali a hannun sa. Da wasu yan kofuna kanana guda 3. Ya sauke butar a kàsa ya shiga zuzzuba shayin cikin kananan kofunan. Hadi da kunce wata farar leda karama ya shiga dibar garin ciki yana mai barbadawa a cikin shayin da ke cikin kofunan a gaban sa. Wata budurwa ta zo wucewa, Dai dai lokacin da saurayin ya mimmika musu shayin da ke cikin yan kananan kofunan. Tana wuce su. Wani saurayi ya ja kara sai kace jiniyar motar yan kwana kwana .. "Weeewuuuweeewuuu" "Labeeba komai nata yaji yarinyar nan. Gaba da baya full option . Sai dai matsala daya... Yar mace ce..." Dayan saurayin ya kai kofin bakin sa ya kurba sau daya yana jijjiga kai, "Dan uban ka... Mahaifin ta ne fa ya rasu. Shine ta zama yar macen?" "Yo ai ba karya Isuhu yayi ba. Ba namiji agidan . A hannun mahaifiyar su suke." Haka dai suka yi ta zancen labeeba. Kafin su sake dasa wani zancen. Wani saurayi ne da lambar motar sa ke rubuce da K-Boy ya wuce su bayan ya tada kura ya fice daga layin a guje. "Dan iskan yaro maras tarbiyyah.." "Ai K-Boy bashi da mutunci. Dan yaga duniya na damawa da su." "Kai dai bari kawai. Dan iska bayan munsan usulin sa." "Kai kai kai to ga matar gali can ta taho. Kayan nan kamar su ta saka jiya ko?" "Eh sune. Shudayen nan ko?" "Kwarai da gaske... Sune" "Yo ta ina zata samu wasu kayan.? Kasan mijin nata ya goce a kwibi . Ance ita ke hidima a gidan ta dauki dawainiyar cin su da shan su." "Allah sarki.. Sauran yan uwan nata sun fita jin dadi " "Eh ai ba ma zaka hada ba. Yagana me biye mata har fili ne da ita a bayan unguwar nan. Delu kuwa ita ke auren kansilan madobi fa." "Zahiri haka ne... " Can sai ga wani saurayi ya wuce a kafa yana waya. Kunnen sa sakale da Bluetooth. Ya yinda hannun sa ke rike da kafceciyar waya kirar kamfanin iphone. Hannu kawai ya daaga musu ya wuce su. Kabiru daya daga cikin samarin yaja tsaki yana buga kafar sa daya a kàsa. "Wato idan duniya ta samu . Sai kuga mutum ya yi shar shar da shi .. Shaddar da ado ya wuce da ita yasin ta saye kayan dake jikin mu duka. " "Bar sabon shigar kudi. Sai wani maujajjen hannun sa da ya daga mana. Gaja kawai.." Aqeel ya mike daga kishingiden da yake yana yamutsa fuska kafin ya shiga cewa, "Ai crypto ta kusa share mana hawaye... Pi dina dari tara da sittin. Yasin Pi network na fashewa zan saye unguwar nan na zuba kaji. Zan sayi kauyen makoda na mayar da shi wajen ajiyar kifi. Zan sayi jami'ar bayero itama na zuba shanu aciki. Kai gidajen man aliko ma duk saye su zan a dinga zuba shara... Bari ma na cigaba da mining.." "Shege mutumi na.... Ai na ke gayan ka idan pi tafashe akwai buroaba.. Rabin kano zan saya amayar da ita gona.. " "Ai kabari kawai . Allah ya sa pi ta fashe.. Ina da burika da ya wa. Don gidan su yaran can ma ta kansa zansa a fara rushewa." Suka hau shewa... Sauran abokanan ma kowanne ya shiga labarta yadda zai yi da kudaden sa idan pi ta fashe.. •••••••• Daga makaranta Junaid ya dawo.. Yana tafe cikin sa na kugin yunwa.. Sanye cikin kayan makaranta farare dasuka sha gugar hannu. Tun daga nesa ya ke hango kan Yayan nasa. Hadi da hargagiyar hirar su. Yana jiyo yadda suke kasafce yadda zasuyi da makudan kudin su idan pi ta fashe. Wani takaici ya tokare masa makogaro. Ya rasa yadda zai yi Yayan na su yadai na wannan dabi'ar ta zaman majalisar. Duk wanda ya gitta yanzu zasu fara yi da shi. Kowa yi dasu yake a unguwar. An kuma mayar da sunan majalisar zuwa ta sa'idunawa masu bacci da ido daya.. Aqeel na hango shi ya daga hannu hadi da daga murya yana kiran kanin nasa da ke sanye cikin kayan makaranta da dawowar sa kenan. "Junaid...." Yayan ya kira sunan sa. Ba don ya so ba. Haka Junaid ya yi murmushin ya ke. Ya karasa wajen aqeel Yayan su dake cikin yan zaman majalisar da suke zazzaune ta sa'idunawa masu bacci da ido daya... --- *RUMBUN K'AYA*🔥 *DAUDAR GORA*🔥 *IDON NERA*🔥 *A RUBUCE TAKE*🔥 *KI KULANI*🔥 *_uhmmmm_*😊😊😊😊😊😊😊😊😊😊 *Nasan zakuce ya da murmushi haka?* *Wanda bai shigo ba bazai gane ba* *Sai kin shigo daga ciki zaki gane me nake nufi*☺️☺️ *KE DAGA JIN SUNAYEN LITATTAFAN MA KADAI KASAN CEWA AKWAI WANI BABBAN ABU MAI MATUQAR JAN HAKALI TATTARE DASU* *KINA NEMAN INDA ZAKI HUTAR DA KWANYARKI?* *KI SAMU ZUNZURUTUN NISHADI DA ILIMI?* Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_K I K U L A N I_* _(MALLAKIN ZUCIYA)💕_ _N A N A H A F S A T_ _MSS XOXO_ *_LAST F R E E - P A G E :005 (SHAFIN KARSHE NA KYAUTA...)_* _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI.. JAMA’AR AMANA… JAMA’AR ZAFAFA… MASOYA KUMA MABIYA MASU ALHERIN SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE BA GAJIYAWA…GODIA MAI TARIN DIMBIN ALBARKA DA FATAN ALKHAIRI AGARE KU.._ _KUNSAN DUK INDA ABUBUWAN ARZUKA SUKE MUNA SHIGA MU KURDA MU NEMO MUKU SU DOMIN JIN DADIN KU..🥰💕SABODA KU DIN NA GABAN GOSHINAN MU NE._ _TAMKAR KO DA YAUSHE.. YAU MA MUNZO MUKU DA WATA TSARABAR.. TSARABAR DUNIYAR KAYAN KITCHEN, DECORATIONS DA SAURAN SU… KU MARMATSO KU JI…_ *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* *_MAAB LUXURY HOME_* _KUN GANI KO? TO INA AMAREN? INA UWAYEN GIDAH INA YAMMATAN DA KE SHIRYE SHIRYEN SHIGA DAGA CIKI? INDA ZAKU JE KU KANKARO MUTUNCI KU DANDALO ARZIKI NA KECE RAINI.. INDA ZAKU WUCE RENI DA GANIN KASKANCI..INA MAZAN DA KE BURIN FARANTAWA MATAN SU DA ‘YAYAN SU DA KANNEN SU? _ _MAAB LUXURY HOME: RIGIJI GABJIN KENAN! WOHOHO WANI KAYA SAI AMALE KAN DAUKA.. MAAB LUXURY HOME : ALJANNAR KAYAN KITCHEN KENAN, INDE AKACE KAT TOH KARSHEN MAGANA TA KARE KENAN.. MAAB LUXURY HOME ; A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY KITCHEN UTENSILS, HOME DECORATIONS AND MUCH MORE_ _ADIRESHIN MU: MUNA KAN TITIN AHMADU BELLO WAY, KANO STATE. ZAKUGA TAMBARIN DA MAAB LUXURY HOME.._ _DAN SAUKAKA MAKU FITA ZUWA SHAGON MU. ZAKU IYA ORDER AKAWO MUKU DUKKANIN INDA KUKE A FADIN NIJERIYA DA KETARE. _ _INSTAGRAM: @maabluxuryhome._ _FACEBOOK: @maabluxuryhome._ _KO KU NEME MU TA LAMBAR TARHON MU: 08034631010_ _KYAU! INGANCI! RAHUSA! ADADE ANA AMFANI DA SHI SAI KAYAN: MAAB LUXURY HOME_ _100% TESTED AND TRUSTED😍☑️_ ______ Ya tsugunna agaban Yayan na su . Cikin ladabi yace, "Ina wunin ku...?" "Lafiya kalau Junaid ." "Lapia..." "Kalau muke maza." "Kanin mu rabajau kalau mu ke ..." Suka shiga amsar gaisuwar tasu da yayi... Aqeel ya gyara zaman kishingidawar da yayi yace, "Akwai hamsin awajen ka?" Junaid yayi 'dan dum... Yana mamakin irin bushewar zuciya da rashin tashi a nemi na kai na Yayan su Aqeel. Yanzu hamsin dinnan ita kadai ce a aljihun sa kuma akwai abunda ya ke so yayi da ita. Don haka yace, "Sai dai ashirin Yaya... " "Ban ashirin din kawai." Littafin sa ya dakko ya bude tsakiyar shafi. Nera ashirin ya dakko yan nera biyar biyu da nera goma guda daya. "Ga shi..." "Yauwa... Idan ka samu ciko ka kawo mun." Aqeel ya fada hadi da cusa ashirin din a aljihun gaban rigar sa. Junaid yayi murmushi kawai. Halin Yayan nasu sai shi. Wai idan ya samu ciko ya cika masa tamkar ajiya ya bashi. Ko kuma wani aiki yakeyi da ake biyan sa. Mikewa tsaye yayi ya karkade jikin sa. "Kar fa ka manta idan ka samu cikato ka kawo mun." "To..." "Idan pi network ya fashe. Wabillahi jeep takwas zan saya ma ka Junaid. Sannan duk wata sai na kai ka Dubai. Bayan wata biyu kuma Saudi Arabia zaka je. Daga nan kayi branching a Egypt..." Dan murmushi kawai yayi wa Yayan na su.. "To..." "Karfa ka man ta da cikwan" "Okay" Kawai yace. Ya wuce hanyar gidah abun sa. ××LAYIN MARIGAYI SHEIKH SUFYAN ZUBAIR×× Gidah ne babban gidah ginin daaa. Da wasu rassa na ciki da aka buge aka gyara bisa zamani. Dai dai gyaran talaka mai godewa bisaga ni'imomin da Allah yayi masa da buwayar sa da rahamar sa.. Junaid ya sauke nannauyar ajiyar zuciya alokacin da ya shigo layin gidan na su. Ya dubi signboard din da gwamnati ta tallafawa unguwanni da su. Kowane layi an saka sunan wanda yafu dadewa a layin. Ko da bako zai zo zai gane inda akai mai kwatance da sunan jikin signboard din da ke layin da ake son zuwa. Ya tsaya agaban Mari me soya awara. Tana jingine da signboard din layin na su. Mai sunan mahaifi agare su. Marigayi sheikh sufyan zubair. "Ina wuni?" Mari ta gayshe shi tana dashare hakora. Fuskar nan tata tayi jagalaf da hoda mai ruwa (foundation) Ta caba jagira hadi da goga jambaki ja. "Lafiya kalau Mari ta mu...Aban awara." Ya fada hadi da mika mata nera talatin. "Ka basshi., " Ta ki karba hadi da janyo farar leda ta cikata taf da awara. Ta debo yankakkun tumatir da albasa dake gefe ta zuba aciki. "Ga shi...." Kin amsa yayi. Wato da gaske su Fareeha su ke? Yarinyar nan kaunar sa take? Duk sanda suka gaya masa yadda take basu awara kyauta ko ta kara musu da yawa idan sunzo siya .. Sai suce saboda shi ne. Wai tana tambayar su ya yake tana mai tula musu awarar. Ya cika da madaukakin mamaki. Abun ya so bashi dariya. Ya langabar da kai hadi da dan rage tsayin da yayi ta hanyar dukawa yace, "Aa bazan karba ba... Ki bani ta iya kudi na dai..." "Nayi niyyah.." Ta fada tana sake murmushi. Girgiza kai ya yi. Banda shirme irin na yarinta. Dan jarin awaran ma nawa yake.? "A'ah Mariya.... Banason musu kinji?" Ta danyi rau_rau da idanu.. Ya kada kai alamun tabbatarwa. Ba yadda ta iya. Ta cire wadda ta kara din ta mika masa. Idanuwan ta suka cicciko tamkar zata yi ku ka. Ya girgiza mata kai kafin yace, "A'ah... Kar muyi haka da ke.. Nagode sosai Mariya. Kinji ko?" Batace komai ba. Sai daga kai da tayi. Bai tashi ba ya sake lankwashe murya zuwa ta rarrashi yace, "Ki ce kin amince kinji?" Ya fada. Hadi da zuba mata manyan idanun sa akan ta. "Na amince..." "Yauwa yar kanwa tah. Allah ya miki albarka. Ya sawa kasuwancin ki tarin alheri da albarka ma kinji?" "Eh..." "Yauwa to godiya na ke...." Ya mike tsaye ya shige gidah bakinsa dauke da sallama. Sashe biyu ne da ka shiga ta kofar da zata saadaka da cikin gidan. Sashe daya na kallon daya. Kowanne dauke da dakuna biyu da dakin girki da bandaki a wadace dai dai karfin talakawa. Dayan sashen mallakin kanin mahaifin su ne. Kawu Ashiru zubair. Kan sa tsaye ya wuce bangaren su. Ko'ina tas tas an share an killace komai a muhallin sa. Dakin da yake a matsayin na mahaifiyar sa da yan uwan sa mata ya shiga.. "Ummy....." Ya kira sunan mahaifiyar ta su. Sallah take yi, Ta dago daga sujjada. "Okay sallah kike ummy.? Ga awara ba yawa." Ya ajiyeta daga gefe Fita yayi daga dakin ya wuce na sa. Yana shiga bakinsa dauke da sallama ya ajiye littafan sa akan yar katifar sa. Ya bude bokitin ruwan sa ya saka kofi ya ebo ruwa yayi basmala ya shiga sha. Sai bayan ya kammala yayi hamdala ya mike tsaye. "Fareeha... Fareeha... Madeeha... Madeeha." Ya shiga kiran sunan yan uwan nasa mata. Ganin tunda ya shigo gidan bai ji motsin su ba. Fita yayi daga cikin dakin ya nufi wajen bandaki yana kwankwasawa, "Da mutum?" Ya maimaita har sau uku. Rashin amsawar hakan ya bashi tabbatar lalle ba kowa aciki. Ya juya ya kallo bangaren kanin mahaifin su. Cikin kuryar kofar dakin ya hango Rahila matar kawun su a zaune akan buhu tana yanke faratan kafar ta. Kai tsaye ya wuce bangaren yana kasa kunne. "Mama su Fareeha na nan?" Yamutsa fuska tayi. Ta kauda kan ta gefe. Hakan ya tabbatar masa da suna ciki .. "Ba zaku gayamun gaskiya ba? Wacce shegiyar ce acikin ku ta gurgunta mun zakara?" Kunnuwan Junaid suka jiyo masa karar sautin muryar kawun su Ashiru. Yaja siririn tsaki ... Shi ko gajiya bayayi da dukan su Fareeha..? Duk sanda ya kwaso bolar bacin ran sa. Babu inda yake saukewa sai akan 'ya'yan Yayan sa marigayi Sufyan. Har zai tura kofar dakin ya shiga sai kuma ya fasa. Gudun bacin ran ummy mahaifiyar su. Don ta tsawatar masa akan kada ya sake shiga yace zai yi rabiyar tsakanin kawun nasu da kannen sa mata. Uba ne agare su don haka su bashi girman sa. Ja yayi ya jingina da bangon dakin. Zuciyar sa na masa zafi da zugi. Ganin yadda kawun na su yake sake kurmama tsawa ga kannen sa. Ya runtse idanu . Zuciyar sa na tafarfasa.. Jiyo yadda ya daga koma menene ya laftawa daya daga cikin su. Muryar Fareeha yajiyo tana, "Ka dakeni ni daya kawu... Ba abunda Madeeha ta yi." "A'ah Kawu... Ni ce nan na kore shi amman ba ruwan Fareeha aciki .." Takaici ya dankare a wuyan kawu Ashiru. Ya saka tafun kafar sa ya shure Madeeha a gwiwa. Ya sake kai wa gular Fareeha duka. Cikin takaici da bacin rai yace, "Ku tashi ku fita dan uban ku . Matsiyata. Koma wacece tayi acikin ku. Da girman Allah sai masifa ta hau kan ta. Yan gaba da iska. Ku ta shi..." Zai sa ke kai musu gula suka tashi da sauri suka fita... Suna fitowa Madeeha ta juya ta hararo kofar dakin hade jan karamin tsaki da Allah ya isa a kasan makoshi.. "To malam ga ta tana wulkita maka idanu da qunquni"Rahila ta fada tana nuni gare su "Wacece acikin su?" Cewar malam Ashiru Nan da nan Fareeha ta nuna kanta. "Ni ce nan." "Dallah matsa. Kawu ni ce nayi. " Takaici ya sa kawu Ashiru dago silifas zai duke su suka gudu da sauri. Banda Junaid da ummy mahaifiyar su da kuma su Asmau yaran kawu Ashirun dawasu kawayen na su babu wanda ke gane su . Kasancewar su din identical twins ne (yan biyu masu kama daya) Babu abunda ya raba kamannnin da suke da junan su sai wata tawadar Allah da ke gefen wuyan Madeeha... Kuma Fareeha batada magana sosai tanada hakuri kuma. Madeeha na da tsiwa, Amman tanada saurin sabo da mutane. ... Banda wannan basuda wani bambamci. Shiyasa idan suka hada kai wajen yin abu. Zai yi wuya agane dayan su..... "Zo nan Fareeha... Ai har da ke madeeha .. ku zo.." Junaid ya kira sunayen su . Yana gaba suna biye da shi a baya... _ANAN MUKA KAWO KARSHEN FREE PAGES_🙏 --- _Tirqashi.., Mai karatu na san na jefa zukata a kwadayin son karance yadda labarin zai kaya., Tafiyar ta dabance wadda ta dauki rassa daban daban na rayuwar dan Adam ayau da kullum .. Domin tun ran gini tun ran zane. Ha kama kowacce iriyar KULA na ta'ammalli da kaunar da ke cunkushe a rayuka. Haka zalika ita kan tumbatsa ta zama MALLAKIN ZUCIYAH..._ _labarin ya zo da salo na daban. Ya taho da wani launi na kauna marar gauraye💕_ _who doesn't love a romantic college love story ? Don't afford to miss this chance.🤪 Love is considered to be both positive and negative, with its virtue representing human kindness, compassion, and affection, as "the unselfish loyal and benevolent concern for the good of another" and its vice representing human moral flaw..💕_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _ *RUMBUN K'AYA*🔥 *DAUDAR GORA*🔥 *IDON NERA*🔥 *A RUBUCE TAKE*🔥 *KI KULANI*🔥 *_uhmmmm_*😊😊😊😊😊😊😊😊😊😊 *Nasan zakuce ya da murmushi haka?* *Wanda bai shigo ba bazai gane ba* *Sai kin shigo daga ciki zaki gane me nake nufi*☺️☺️ *KE DAGA JIN SUNAYEN LITATTAFAN MA KADAI KASAN CEWA AKWAI WANI BABBAN ABU MAI MATUQAR JAN HAKALI TATTARE DASU* *KINA NEMAN INDA ZAKI HUTAR DA KWANYARKI?* *KI SAMU ZUNZURUTUN NISHADI DA ILIMI?* Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_K I K U L A N I_* _(MALLAKIN ZUCIYA)💕_ _N A N A H A F S A T_ _MSS XOXO_ _بِسْمِ اللهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ_ _Da sunan Allah mai rahama, Mai jin kai… Mamallakin kowa da komai!!_ *_PAID- P A G E :006_* *_ZAFAFA BIYAR 2023 PAID NOVELS_* _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ ______ ×××××   Dakin ummy... Junaid ya wuce. Su madeeha na biye da shi a baya. Bakin sa dauke da sallama ya shiga. Suma sukayi. Ummy ta amsa. Hannunta dauke da carbi tana addu'a. Tana karasawa ta mike ta ninke sallayar ta ajiye akan sif. Junaid ya sauka daga kan kwallar daya zauna. Cikin ladabi yace, "Ummy barka da rana..." "Barkan mu dai Yayan su... Ka dawo ina sallah. Ya makarantar ?" "Lafiya kalau ummy." "Masha Allah! To Allah ya temaka. Ya bada ilimi mai amfani Amin." "Amin Ummy. " "Yauwa ku zo ku tsugunna anan. Me ya hada ku kuma yau da kawu?" Fareeha ta juya ta kalli madeeha. Madeeha sai jan kasan leben ta kawai ta ke. Taki yadda su hada idanu . "Gayamun gaskiyar zance Fareeha... Kinji?" "Tohm Yaya.." "Yauwa ina sauraron ki...." Sauke zuciya tayi. Cikin matsa yatsun hannayen ta ta ce, "Ba ruwan madeeha aciki " "Kamar ya ba ruwana aciki? Karya take Yaya. Laifi na ne. Itace ma ba ruwanta .." "Aa Yaya karka yadda da zancen ta.... " Tsaki Junaid yaja. Ya kalli ummy. Kafin ya sake mayar da kan sa kan su. "Wace iriyar magana ce wannan? Kunsan na kafa ma ku sharudda akan irin wannan abubuwan da kuke yi. Wannan tace waccan ce. Waccan tace wannan ce.. Sai ka rasa waye me laifin aciki.. " Ya karasa fada hadi da sakin wani tsakin cike da takaicin su Ummy da ke gefe ta danyi murmushi kafin tace, "Ni dai ina zaune anan na hangi Fareeha na shanya kanzon tukunya. Ya akai ya akai oho. Sai ga zakaran kawun ku ya zo ya fara caccakar kanzon. Zuwan madeeha ke da wuya sai ta kora shi. To daga nan na tashi na shiga daki. Inda na fara jiyo dariyar su itada Fareeha suna magana kan zakaran ya fada yar kwatar can ta wajen shuri. Ita tana daga hagu madeeha nada ga dama. Yayin da zakaran ke tsakiyar su acikin kwata. Kafar sa ta shige me najiyo suna cewa ma?" "Ya shiga cikin wani karfe na madara da bai karasa fafewa ba...." Madeeha ta fada tana dariya. Fareeha ma ta shiga kyakyatawa... "Meye abun dariya? Ku dai sakarkaru ne." Junaid ya fada hadi da sake sakin wani katon tsaki akaro na ba adadi.. Ya kalle su ya zabga musu harara mai dauke da jan kunnen ya ishe ku. "Daman jikina yaban ke ce kika aikata Madeeha......" "Aaa Kai Yaya. Allah ni fa ban masa targade ba. Da kansa ya fada kwatar kafarsa ta shiga karfen. Ni fa ceto rayuwar sa naje yi. Na dakko sa kenan zan wanke hannu na sai ga shigowar kawu. Shine fa ya na shigowa idanuwan sa ya sauke akan zakaran na sa. Gefen sa kuma Fareeha ce. Shine fa ya shiga rankwashin ta ya fara zaginta. Naje na janye ta nace laifi na ne. Shine fa ya cigaba da fadan sa. Ya sa muka shiga dakin sa ya janyo wayar wuta ya fara tsaula mana... Ka ji fa yadda akayi..." Junaid ya sauke zuciya. Daman yasan tabbas babu laifin su. Tsabar tsagwaran son mugunta ce kawai irinta kawun na su Ashiru. "To Allah ya kyauta...." Ya fada yana girgiza kai kawai. "Amin Yayan su..." "Ku tashi ku je..." Mikewa sukayi suka fice daga dakin. Junaid ya juya ya kallo mahaifiyar ta su. Dai dai lokacin data dauki ledar awarar gabanta ta saka guda daya a baki. "Zo ku karba Fareeha... " Ta daga labulen dakin ta mika musu awarar. Da sauri Fareeha ta karba suka shiga donar yaji suna ci. "Ummy wannan abubuwan sunyi yawa wallahi..." "Na me fa?" Ya dartse kasan leben sa kafin ya fitar da hucin zafi daga bakin sa. "Kawu Ashiru ma na ummy .. Haba cin zalin yayi yawa ummy. Kullu yaumin ba irin duka da cin zalin da yake mana shi da iyalan sa. Musanman akan yaran nan Fareeha da Madeeha ummy... Mata ne fa. Yadda yake dukan su ya wuce mizanin hankali ." Ummy bata ce komai ba .. Ta kada kai kawai hadi da cewa 'uhum' a kasan makoshi ... "Yadda yake wulakanta mu Allah ya wulakanta s..." "Karka karasa Yayan su .... Ai na gargade ku.. Uba ne agare ku. Kar na kuskura na kara jin haka ya fito daga bakunan ku. Ka ji ko?" "Toh... Ummy! Naji." "Yauwa. Allah yayi muku albarka... " "Amin Ummy.. Amin" "Ga abincin ka can.. " "Toh ummy." Daukar abincin yayi ya fita waje zuwa dakin sa. Fareeha da Madeeha na zaune a dan tsukukun harabar bangaren su suna wasan yar carafke. "Yaya kaga Mari?" Madeeha ta tambaye shi tana kanne ido. Biron jikin gaban aljihun rigar sa ya curo ya buga akan kan madeeha. Fareeha ta kyalkyale da dariya. "Yarinyar nan ta mato akan ka Yaya . Allah kuwa " Ya tabe baki hadi da rankwashin ta itama da kasan biron. "Babu ruwan ta baiwar Allah... Matsa kafin nayi kutufo da wani acikin ku." Kyalkyale wa da dariya sukayi. Shi ma ya murmusa kawai ya shige cikin dakin sa. Ya bude kwanon abincin ... Taliya ce yar hausa da wake. Ta sha man ja da ke kamshin albasa. Da yajin tafarnuwa a gefe. Ya debo ruwa a kofi ya ajiye. Yayi basmala. Yana ci yana kurbar ruwan har ya karasa cinyewa ya yi hamdala hadi da gyatsewa.. Yana karasawa ya kalli agogon da ke wayar sa me cocilan. Uku saura kwata. Don haka ya mike da sauri ya fice zuwa wajen rijiya ya janyo ruwa . Ya kira Fareeha ta dakko masa kwandon soso da sabulu. Bandaki ya shige bayan yayi addu'a.... ××LT 'O' AVENUE ×× Tashin ta kenan daga bacci bayan ta koma a lokacin da tayi sallar asubahi. Da salati ta mike tana murza idanun ta da ke zugi. Ta mike dakyar tana mai fadin; "Ya Rahmanu mun tashi da karfin ikon ka. Alhamdulillahi.." Ta janyo yar sandar ta tana mai dogara ta A haka ta karasa bandaki. Ta ajiye yar sandar ta a gefe. Ta cika kwamun wankan da ruwa mai dumi kafin ta shiga ta chude ilahirin jikin ta da gauraye. Bayan ta kammala ta daura alwala bayan tayi tsarki. Wannan al'adar tace ta zama cikin alwala a koda yaushe. Ta fito daga cikin bandakin ta sauya kayanta sauran ta zuba su acikin dan kwandon kayan wankin ta. Ta shafa mai hadi da zizara kwalli. Tabi jikinta lungu da sako ta feshe da turare kasancewar ta ma'abociyar kamshi. Hijabi ta zura hannunta da carbi. Ta shiga dogara yar sandar ta har ta karasa fita daga dakin zuwa babban parlorn gidan. A daidai corridor din da zai saadaka da dakin ta ja ta tsaya jin kamar ana yar hayaniya. Muryar Hajia Hindu ce. "Zamanta ki ke wai ko zamana? Eh? Tambayar ki na ke..." Mai aikin ta tsugunna har kasa tana jujjiya kai. Idanuwan ta sun kawo ruwa. "Dan Allah kiyi hakuri Hajiya.. Wai gani nayi tana son shan kunnun ne da kosan shiya sa ka nace idan na kammala na ta sai n..." "Sai me? Sai ki dawo kan nawa umarnin ko? Ni ce matar gidan ko ita?" "Ke., Ke ce Hajiya" "To wallahi daga rana irin ta yau. Idan har kika sake fara yin abincin ta kafin nawa wallahi kinbar gidan nan kenan daga yau..." Ta karasa fada hadi da buga mata harara da jan tsaki ta fice daga parlorn. Fuuu kamar tashin guguwa ta fito daga parlorn saura kadan ta bangaje Hajian ta zunguro baki gaba. Cikin murya irin ta takura dinnan karshen makura tace, "Ina kwana...?" Tayi gaba batare data jira amsar ta ba. Hajian ta girgiza kai kawai tabi bayan Hindun da kallo. Kafin ta karasa parlorn. Mai aikin na zube a kàsa tana share hawayen ta. "Bar kuka jika tah ... Tashi kije kinji? Duk na jiyo abunda kuke cewa. Na kuma gode da irin kaunar da kike nuna mun. Allah ya miki albarka kinji?" Ta daga kanta. Kafin cikin share hawayen ta tace, "Na ji... " "Yauwa... Kamar yadda ta umurce ki din. Ki dinga kammala duk aiyukan da ta sakaki kinji ko? " "Tohm ... Insha Allahu" "Yauwa... Allah ya miki albarka. Allah ya shiga lamuran ki. Ya temaka miki Amin. Tashi kije." "Amin Hajia... Nagode sosai " Mikewa tayi ta tafi zuciyar ta nata kambama rashin daraja irin ta Hajia Hindu.. Mahaifiyar mijin ki kike tozartawa haka? Ba ranar dazata fito ta koma ga mahaliccin sa Hajia Hindu bata muzanta mahaifiyar mjintata ba. Ko meye ribar hakan? oho... Ta bawa kanta amsa kafin ta karasa shigewa cikin kitchen din ta shiga yanka plantain. Ko da mai aikin ta tafi. Hajia Fadila ta sauke ajiyar zuciya kawai . Dai dai lokacin da dan nata ya sakko daga mattakalar bene. Yana hangota ya washe hakoran sa . Idanuwan sa fes akan mahaifiyar ta sa. Ya karasa wajenta cikin kulawa da girmamawa , "Hajian mu barka da safiya... An tashi kalau? Ya jiki jikin? To Allah ya kara miki lapiya da nisan kwana mai amfani. " "Da imanin Allah...." "Yauwa da imanin Allah Hajian mu ." "Allah yayi muku albarka ... Allah ya shiga lamuran ku. Ya yi riko da hannayen ku." "Amin Hajia... Kin dai ci abinci ko?" "Banda de da fitowa ba ai... Yanzu za'a karasa, Ba kuma na jin yunwa . Wajen aiki zaka tafi?" Da sauri ya juya ya zubawa Hajia Hindu idanun tambaya. Da ke biye da shi tamkar zata koma cikin sa. "Yanzu za'a karasa." "What nonsense .. Me nace miki akan kula da Hajia? Hatta abincin da zataci sanin kanki ne don ita na karo maaikata. Ya za'ai ki kalleni kice yanzu za'a karasa. A wannan lokacin? " "Ya isa haka Hammadu ... Ya isa dan Allah. Yanzu za'a karasa . Dan Allah ka dena hawa doron zuciya. Suna kokari wallahi ." Hajiya Hindu tayi kwafa tana kallon Hajia Fadila har ta karasa maganar ta buga mata harara. Sam taa tsani yadda mijin nata yake tarairayar mahaifiyar sa. Abun tsayawa yake ya tokare mata a wuya ya hanata sakat. Ta tsani ta wayi gari taga Hajian na cikin farin ciki. Musanman ma idan farin cikin mijin nata ne yayiwa Hajian. A duniya kam taki jinin kauna da shakuwar da ke tsakanin su. "Dan duba kiga idan sun kammala a kawowa Hajia please. " Ya fada yana mai kallon agogon hannun sa. Hajiya Hindu tayi kwafa tana juya idanu. Dake bayan sa ya juya. Sai Hajia Fadila ce ke fuskantar ta. Shi yasa duk harara da zunde da gatsine gatsinen da take baya gani .. "Yar iskar tsohuwa .. Allah ya kashe ki mu huta da ala'ka'kai.........' Ta fada cikin zuciyar ta tana sakin siririn tsaki a kasan makoshin tah. ZAFAFA BIYAR 2023 PAID NOVELS✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:07_ _ZAFAFA BIYAR PAID BOOKS 2023_ ✓✓✓✓✓. ✓✓✓✓✓ Kitchen din ta shiga ranta a matukar bace. Ta dubi mai aikin dake kada kwai zata soya. Ta wurga mata wata wulakantacciyar harara mai cike da tsantsar kiyayya. "Sannu Hajia. " "Idan kika sake cemun sannu sai na mauje ki wallahi. Sannun uban ki?! Munafuka annamimiya. Wuce ki karasa mata abincin na ta. Kuma wallahi daga yau idan kika sake katsalandan din fara gama hada breakfast dinta sai ranki ya baci.... Zaki wuce ki tafi ko sai na hada kan ki da tukunyar gaban ki?" Kan yar aikin a kàsa ta girgiza kai, "Kiyi hakuri Hajiya ba zan sake ba. " "Ki ma sake din ki ka yadda ake hukunci. " Taja tsaki kafin ta wuce wajen warmers tana mai bubbada cikin su. " "Plantain ma kawai ta soya sai dankali yar iska. " Ta karashe tana mai sakin tsaki. Yar aikin ta shiga parlorn kanta a kàsa. Hajian na zaune da dan nata agaban ta. Tamkar zai koma cikin ta. Da tayi motsi zai fara tambayar me ke damun ta? Shin ko akwai abunda take so..? "Yauwa ga abincin an kawo... Na zuba miki ko?" Dan murmushi tayi kafin tace da shi, "Ba zaka makara awajen aiki ba ne?" Yayi saurin girgiza kai tamkar karamun yaro. Cikin kulawa da biyayya yace da ita, "Ba zan makara ba.... Duk kuwa da ni ne shugaban kowa. Ina kokarin kamanta adalci da jagoranci nagari. Kusan koda yaushe ni ke riga kowa zuwa..." Ya karasa magana. Yana zuzzuba mata komai akan wani tray.. "Allah yayi muku albarka Amin. Allah ya kara muku daukaka da kamanta yin adalci ga maaikatan na ku Amin." "Aamin Amin." "Bismillah ko na kara?" Dan murmushi kawai tayi masa. Ta yi bismillah ta shiga cin kosan bayan ta hada da biredi slice daya. Gefe daya kuma kunun ta ne sai kamshin kayan kamshi ya ke. Sai da ya tabbatar ta kammala cin komai daya zuba mata. Sannan ya dakko roba da hand wash ya matsa mata ta wanke hannun ta. "Nagode.. Allah yayi albarka Amin." "Amin Amin..." Sai data karasa jan carbin hannun ta tukun sannan tace da shi, "Yau idan Allah ya yarda zan koma gidah." "Gidah Kuma? Hajiya Wani abun akayi miki anan din?" Ya fada muryar sa na kunshe da damuwa. "Ko daya.... Kawai dai adadin kwanakin da na diba zanyi sun cika har sun haura ma." Hajia Bintu da ke labe tana jinsu fuskar ta ta yaye da farin ciki jin Hajiyar zata bar gidan ta gama kwanakin ta. Daman zamanta akan kaya take. Tunda tazo bata samun sukuni da dadin rayuwa. Ta sake kasa kunne a labe tana sauraron su. Yadda mai gidan nata yake sake durkushewa gaban mahaifiyar tasa yana lallaba ta ne ya sake sosa ran Hajia Bintu. Domin taki jinin kaunar da yake nunawa mahaifiyar ta sa. Aganin ta ta zarce tunani. Ta zarce shakuwa da so. Ta wuce kima ta wuce duk yadda zata fasalta Ta saka hannu a baki ta gyatsa tana jijjiga kai cikin takaici.. Muryar mai gidan nata na dada bakanta duk wasu kofofin zuciyar ta dana rassan jikin ta. "Haiiya idan wani abun muka miki akan sani ko na rashin sani..Dan Allah kiyi hakuri .... Kinji Hajiya? Ki cigaba da zama anan. Wallahi bakiji dadin da nakeji ba dan zaman nan da kikai." Hajiya Fadila tayi murmushi kawai "Ba abunda kuka mun. Allah kuma ya kara wadatar arziki da kwanciyar hankula. Allah ya maka albarka kai da sauran yan uwan ka ya sake dagaku Amin. Ai na dade anan din dan birni.. Tun da muka dawo daga kasa mai tsarki fa nake nan gidan. Ko jiya da su autah suka zo ma na so binsu kuma sai na kyale dai kawai." Alhaji Hammadu ya fadada murmushin sa. "Ahap Hajiya kawai ki ce Dan autan ki ke kewa zaki koma, Da shi da Rayyan... Ai ni daman nasan tunda jiyan nan ya sakaki agaba yana kuskus da zance nasan kalallame ki yake ki koma... To ai shikenan ya zamuyi. Abunda kikace ai shi zaai Hajiya.... Amman dai ba yanzu zaki tafi ba ko? Kibari nake office na dawo sai na kai ki da kai na gidan na sa ko kuwa?" "Tohm shikenan Allah ya kai mu. Allah kuma ya bada sa'ar abunda zaa fita nema. Amin" "Amin Hajjajin mu. Kema Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana mai amfani amin" "Amin ya rabbi da imanin Allah." "Eh da imanin Allah... To ni zan fita. Na bar ki lafiya.." Durkusa wa yayi ya mata sai anjima ya fita ... Hajia Bintu dake labe tabi bayan sa don yi masa rakiya. Ko dazai shiga mota ma sai da ya jaddada mata da ta kula da Hajia ta kuma dafawa Hajian abincin da take bukatar ci. Wannan kalaman na sa ba karamin sake bakanta ran Hajia Bintu sukayi ba. Ta cije dai bata sauya fuska ba har dai direban sa yaja mota suka fita daga gidan. Cikin gidan ta koma.. tana mita "Wallahi bazan dafa ba. Ga ma'aikata nan sai ni zan dafa mata abinci saboda itace shafaffiya da mai ko? Ba zan ba wallahi .." Ta bude kofar kitchen ta shiga. Ta tsaya tana kallon mai aikin dake dauraye kwanuka. "Ke..." "Na'am Hajiya.." "Je ki tambaya tsohuwar can me takeso a dafa mata. Duk abunda tace to ki dafa mata. Amman karki kuskura kimun almubazzaranci da kayan abinci. Karki dauki kaza naman sa dinnan zaki dauki dauri daya na bakar roba. Kina ji na?" "E Hajiya... " Bakinta na rawa da gangar jikinta ta sake cewa, "Idan kuma tace tanaso da kaza fa Hajiya?" "Sai ki ce mata babu.... Naman sa ne kawai. Idan tace bata ra'ayin sa shima ki bar mun nama na. Aikin kawai ..." "Toh.... Hajiya " Ficewa tayi daga kitchen din . Me aikin ta saka hannu a baki tana jinjina Kai cike da mamakin bakin halin Hajiyar. Fita tayi daga kitchen din. Ta nufi parlorn da Hajia fadila take. ko da ta shiga sai data sake gayshe ta. Tukun sannan ta tsugunna har kasa. "Hajiya me kikeso a dafa miki na abincin rana.?" "Duk abunda aka dafa... Kinji ko?" "Toh Hajiya. Ba wani dan abun da kikeso na daban ?" "Sai dai ko dan romon kaza haka. Ga gauta na can sai na saka ... " Mai aikin ta cije kasan leben ta. Tana auna karyar da zatayi can dai tace, "Babu kaza sai dai naman sa... Amman sai a aika a siyo kazar." "Woo a'a basshi. Basai an kar kudi ba. Duk abunda kika dafa yayi. Allah ya amfana Amin." "Amin hajiya." Tashi tayi ta tafi tana mai mamakin Hajia Bintu data tsani matar nan. Babu ruwanta ba sawa ba hanawa. Amman haka kawai saboda uwar mijinta ce ta tsaneta. Ta koma kitchen ta daga freezer din kaji sun kusa talatin har sun daskare saboda tsabar yadda suka kankare. Ta jajjanye ta zaro ledar naman sa bakar. Duk qashi ne ma ba tsoka. Ta girgiza kai kawai. Tana sake kambama karfin rashin mutunci irin na Hajia Bintu. Ki ga mutum da hakoran sa 33 ki aureshi rana daya kice zaki rabashi da mahaifiyar sa akan kyautatawar da yake mata? Ta yamutsa fuska kawai tana mai Allah wadai da halayen Hajiya Bintu nan da nan ta shiga sarrafa aubuwan girkin da zatayi wa Hajian na rana. Sai bayan la'asar alhaji Hammadu ya dawo daga wajen aiki. Wajen mahaifiyar sa kawai ya wuce tana ta saka masa albarka. Sai da sukayi sallar magriba tukun sannan ya dauketa da kansa da kayanta. Wanda ba'a wanke ba yace idan an wanke an goge sai a kai mata daga baya. Ya kaita gidan kanin na su wato dan autan Hajian da ke cikin wani GRA. Kaya a ledoji manya manya aka ringa fitowa dasu daga bayan motar sa. Siyayya sosai yayiwa Hajian da har ta rasa bakin godiya. Tayita shi musu albarka bisaga namijin kokarin da ya keyi. Ya jima agidan sannan yayi musu sallama ya tafi. Jikokin nata duk suka dabaibayeta . Basu dade da dawowa daga tafiyar da sukayi ba. Suma sunje hutu alokacin da suka tafi makka. Hajiyan nata duban su daya bayan daya. Bataga mutumin nata ba. Ta daga kai ta sauke akan Amal dake faman Danna waya. "Ke ina 'dan yaye., Yayan ku" "Ya Ray??" "Waye wani rai? Rayyanu zaki kirawo mun." Amal ta mike tana dora hannu akai "Hajiya ki tura wani. Wallahi banason ya mun fadan na tashe shi a bacci." "Kasa uwar bacci. Jeki tashe shi ki ce ni ce na aiko ki." "To shikenan..." Ta amsa cikin muryar fargaba. Fita tayi daga parlorn zuwa wani dan corridor me dauke da dakuna biyu. Kwankwasawa ta shiga yi... Yana kwance akan king size bed dinsa. Bacci yake mai matukar dadi da mafarkai ya jiyo karar bugun kofar dakin tamkar za'a tashe shi sama. "Ub..... waye....?" Ya daga murya cikin tsawa da tsantsar bacin rai.. "Ya Rayyan ni ce... Hajia ce tace a taso ka yanzu.." "Zaki matsa ko sai na zo na gwabje ki? One more sound... You're a dead duck.. kinji Allah" Bata sake cewa komai ba sum sum ta fice daga sashen ta koma parlor. "Kin kira shi?" Hajiyar ta tambaye ta "Eh yana zuwa... Gashi nan yace." Tana karasa fada da sanda ta gudu sama ta saka mukulli gudun abunda zai je ya dawo... ×××LATE SHEIKH SUFYAN ZUBAIR STREET××× -- _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *KI KULANI* _(MALLAKIN ZUCIYAH)💕_ _PG: 8_ _ASSALAMU ALAIKUM JAMA'AR KWARAI. JAMA'AR ZAFAFA BIYAR. MASOYA MASU KAUNAR DUKKANIN ABUBUWA NA ALKHAIRAI DA ZAFAFA ZATA KAWO MU$U.._ _KU MARMATSO!! ZAFAFAN NAKU YAU SUN ZAKULO MUKU YADDA ZAKU TAFI DA KASUWANCIN KU SU TUMBATSA GA YANKUNA DA DAMA._ _KUDI KE KIRA_ _KUDI KE KIRA_ _KUDI KE KIRA_ _WANNAN TAFIYAR TA DABANCE MUTANEN ZAFAFA💃KU BIYO MU TA *KUDI KE KIRA* DON KASANCEWA CIKIN MASU TAGOMASHIN ALKHAIRAI. KU KIRA KUDI SU ZAUNA SU HAYAYYAFA HAR SU TUMBATSA.._ _KUDI KE KIRA WANI TACTICS NE DA STRATEGY NA HANYOYIN YADDA ZAKU JUYA KUDADE BAYAN KUN SAME SU. YADDA ZAKU WARE RIBA DA RUWAN KUDIN MA_ _INA MASU NEMAN CUSTOMERS? WANNAN HANYAR KU BIYO KU GWANGWAJE DON SAMUN SABBIN CLIENTS KODA YAUSHE_ _PROGRAM NE NA HALAL. BAYAN AN KAMMALA HAR DA CERTIFICATE NA SHEDA💃HAR TSAWON KWANAKI 10. AKWAI WEBSITE DESIGN KYAUTA . PLUS LOGO DA HANYAR KASUWANCIN DUK KYAUTA FA. GOOGLE BUSINESS DUK KYAUTA YA JAMAA ZAKU SAMU PRODUCT DAYA KYAU TA._ _BUSINESS REGISTRATION NA CAC KYAUTA YA JAMAA💃. KAI ABUBUWAN KYAUTUTTUKAN SUNADA YAWA FA. GA HANYOYIN NA DANDALAR ARZUKA. KAI HAR RANCEN KUDI ANA BAYARWA. AHAYYE💃_ _INGANCI, HALALIYA, SAMUN ABUBUWAN ALKHAIRI SAI PROGRAM DIN *KUDI KE KIRA*_ _DOMIN SHIGA GROUP DIN NAMU GA LINK👇_ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/F9Fgin7INwl2MLGe0vpoEh 🌹 MONEY CALL 🌹KUDI KE KIRA 🌹Wasu cikin Topics din mu👇🏻 🌹 Quality audience 🌹Top Marketing secrets 🌹 Increase Status viewers and retain their attention 🌹 How to Run a successful business 🌹 Caption writing 🌹 Contacts Gain 🌹Content creation 🌹 Building Contact 🌹How to position your business for immediate sales and success 🌹 Special write up and Link that gets your 100+ Customers instantly 🌹How to Turn Contacts To Hot Raving Customers 🌹 BONUS👇🏻 🌹Free Logo 🌹 Free website design 🌹Free Data 🌹Free CAC certificate 🌹 Training Certificate 🌹Cash Loan Etc...for More information 09112842587 WhatsApp only 🌹Ko kun San akwai Wasu 6oyayyun damar Maki Wanda tun waccan shekarar data gabata mutane suke cin moriyar su..??? 🌹 An shirya wannan program din don canza Tsarin kasuwancin matasa da Mata Zuwa kusuwancin zamani 🌹 Inda za'a koyar da Mata sanaoi iri daban-daban 🌹Kamar yadda Sunan Shirin yake wato KUDI KE KIRA... tabbas za'a koya muku yaya ake Kiran kudi su zo kuma su zauna har su dinga Kiran 'yan uwan su...Ta hanyar koyar daku hanyoyin Neman su da kuma yadda za'a dinga kashe su 🌹 Business sai da Traffic is a game of Numbers Dole Sai da jama'a...shin ta yaya ake Nemo jama'ar? Right Target audience sune jama'ar ku 🌹 Kullum kuna sana'a Babu customers..?? To Albishirin ku za'a koyar daku building contacts yadda zaku Kawo mutane what's app din ku...Hatta yadda Zaku hada file na contacts Gain Yana cikin Abinda za'a koyar a wannan Training din.. 🌹 Cikin abubuwan da za'a koyar na sanaoi kadan daga ciki sune...Skin Care products, graphics, digital marketing, Gyaran jiki na sudan da chad, turaren wuta,na daki,na tsugunno,na tsinke,humra,body lotion, cream,izal,airfreshner, oils perfumes, wardrobe Balls, Sabulun wanka, Sabulun wanki,hypo,etc 🌹 Program din zai kasance cikin yare guda biyu wato Hausa da Turanci za'a kammala Shirin cikin Kwanaki goma in Sha Allah Stay Turn 🌹Bayan kammala Training din 🌹Zaki Sami certificate na shaidar kammala kyauta 🌹Ba Sai kina da Data ba...kina yin Register kungiya Zata baki Data kyauta har ki kammala Training din 🌹Zasu yi Miki website design kyauta 🌹Zasu koyar dake Kasuwanci Kyauta irin Wanda kika zaba 🌹Zasu yi Miki Logo na company ki kyauta 🌹 Goggle my business account kyauta 🌹Tallata muku kayan ku a yanar gizo kyauta 🌹Zaku Sami Product guda daya Kyauta da kungiyoyin suka tanadar Muku don Gyaran jiki da magance matsalolin Infection da saukar da niima ( Maganin Herbal ne 100%Natural ) 🌹 Yiwa Business din ku CAC Register kyauta 🌹 Yadda zaku Sami Rancen Kudi,ko nawa mutum ke bukata ku juya kuyi business ku maidawa kungiya kudin ta ( da yawa suna da ideas na business amma Babu Jari..don haka wannan babbar dama ce ayi amfani da ita don dogaro da Kai) 🌹 Kadan Kenan daga cikin Abinda program din ya kunsa mu kasance cikin group don samun Sauran bayanan Masu yawan gaske 💲ayi Sharing Link din don sauran Mata su amfana da wannan Shirin ______     Tun bayan fara wayewar gari su Madeeha basu koma bacci ba . Tamkar ko da yaushe. Janyo ruwa sukayi a rijiya suka zuzzuba a ma'adanan ajiyar su. Daga nan suka wuce famfon bakin masallaci suka ebo sawu biyu. Bokiti daya na ruwan shan da suke zuba wa a randa. Yayinda dayan kuma suka raba zasuyi wanka da shi. Da sauri Madeeha ta karasa dan wajen zagayen da suke abinci.  Wuta ta hada nan da nan ta dora tukunya ta zuba ruwa cikin ta. Idan yayi zafi sai su raba suyi wanka.. "Salamu alaikum... Salamu alaikum." A ka shiga doko sallama daga kofar waje. "Wa'alaykm Salam.. Waye?" Fareeha ta amsa. Hadi da gyara zaman hijabin ummy dake jikin ta. Wajen ta fita tana kara amsa sallamar, "Wa'alaykm Salam.." "Ke ina mai gidan?" "Yana..u." "Yana ina? " "Inaga yana ciki." "Oh kina ga nema baki ma sani ba. Gafara." Ya bata amsa cikin hasalewa . Kawu Ashiru dake jiyo su. Yayi hanzarin komawa baya. Ya shiga kokarin daka tsalle ya haura ta katangar dakin da ke da yar kofa ta baya.. Mutumin ya ja tsaki  tamkar zai buge Fareeha da bugu haka ya mangajeta ya wuce kai tsaye cikin gidan. Dai dai lokacin da kawu Ashiru ya cabe katanga zai haura. Da sauri mutumin yayi ta maza ya riko bayan kawu Ashiru ya sauke shi kasa yana huci tamkar matashin zaki "Auwali " "Ba wannan maganar... Kai... Ina kudade na? Na rantse da kadaitar ubangiji sai ka biyani kudi na a yau. Dubun ka ta cika. Shege barawo. Ka dauka ni ma su mudi ne da suka yi shiru suka kyale ka? Wallahi tunda ka ci kudi na ka tabo tsuliyar dodo. Dan iska maras mutunci." "Baba ga dumamen an du." "Dumamen kan gyatumar ki? Zaki matsa ko sai na shatale ki?" Kawu Ashiru ya bawa yar sa khairiyyah amsa. "Ke ina dumamen?" Mutumin ya juya ya tambayeta. "Gashi." "Kawo." Karba yayi ya riko dantsen kawu Ashiru ya zube shi agaban sa. Kafin ya tattare hannun rigar sa ya shiga ci hannu baka hannu kwarya. Kawu Ashiru sai hadiyar miyau yake. Ga azabar yunwar da yake ji ga karin kumallon sa Wani kato na cinye shi agaban sa. Ba kuma yadda ya iya. "Ke ...." Mutumin ya kwalawa khairiyyah kira. Ta zaburo da sauri ta tsaya agaban sa. "Ga ni " "Je ki ce a karo... Sannan a barbada gishiri a miyar nan salam. " Jikinta na rawa ta saka ta hannu ta karbi kwanan ta nufi wajen Rahila mahaifiyar su "Umma ga shi .... Wai a karo " Ta taga Rahila ta leka ta hangi basamuden mutumin ya tsare mai gidan nata Ashiru agaban sa. Tamkar malamin makarantar allo da almajirin sa yana karbar hadda. Ta yamutsa fuska hadi da daga hannu sama ta sauke shi akan cinyar ta. Cikin kasa kasa da murya ta shiga kananun mita. "Sarkin jaye jayen masifa da balai. Yau kuma abunda ka jajibo mana kenan da sanyin safiyar nan. Yanzu gashi nan an zuba maka abinci iya rabon ka ya cinye yace a dad'o. Kai Allah wadaran Ashiru .. " Ta karasa hadi da lailayo zagi ta sauke akan sunan Ashiru. "Rike ke kuma." Ta nana mata kwanan me dauke da tuwo daya da miya. "Yace a barbada gishiri Umma. " "Ga gishirin nan agaban ki ai can daya yar nema kema." Yarinyar ta barbada gishirin ta nufi wajen su da kwanon a hannun ta. "Yauwa...." Karba yayi ya sake zura hannu aciki. Yana kai loma yana lashe hannun sa. "Mai dakin ka ta iya girki. Matsalar ta daya bata san kan gishiri ba ne ko kuwa batan rana ce ta girki oho." Kawu Ashiru ji yake tamkar ya mike ya zuba masa mari. Cikin sa sai kukan agajin yunwa ya ke. "Ungo kareshi.... " Mutumin ya mika masa kwanon. Yana lashe yatsun sa. Kawu Ashiru da sauri ya mika hannu zai karba. "Karashe miyar...," Ya karasa fada yana sakin wata katuwar gyatsa. Hawayen zuci kawu Ashiru ya shiga yi. Yana tuno marka markan malamalan tuwon jiya . Da miyar kukar data sha daddawa da magi. Ya tuno yadda jiyan tuwo biyu yaci yace a ajiye masa sauran malmalan a dumamen safe. Bashi ya ciyo akayi tuwon ma. Gashi ko biya bai yi ba. Wannan tsautsayin yazo ya haura masa. Gaba daya kasonsa mutumin ya aune su a cikin sa. "Na ce zaka lashe miyar?" Ya tura masa kwanon wajen bakin sa. Kawu Ashiru ya girgiza kai kawai yana jan hancin sa. "Debo mun ruwa a butar can na wanke hannu na... Kaji ko?" Kawu Ashiru ya mike. Kunya duk ta dabaibaye shi da takaici. Agaban kowa na gidan. Ciki harda kaji da zakaru duk tsayawa sukayi suna kallon su. Ya dubi gabas ya yankawa akuyar Ummy mahaifiyar su Fareeha harara. Tamkar akuyar tasan fushin me yake yi. Ruwan ya janyo a rijiya ya kai gaban mutumin . "Ga shi." "Yauwa." Karba yayi ya wanke hannun sa tas . Ya hada da bakin sa ya kuskure. "Yauwa a'ina muka tsaya ne...? " Shi dai kawu Ashirun bai ce komai ba. Sai ma gyara zaman gurfanen da ya yi. Yanata matse idanuwa. "Yauwa..... Maganar kudi na. Yau itace rana ta karshe. Ba zan daga maka kafa ba wabillahi lazi. Magana daya ce. Daga ita ba zan sake ba. Dole ne dik yadda zakai ka biyani kudi na. " Kawu Ashiru ya bude baki kenan zai yi magana sai ga shigar aqeel babban dan sa. Yana tafe yana waka. "Eh eh... Doe mi a do yo. Men no ro rest.. men no ro rest" Da karfi yake yana wani jijjiga kai yana lumshe idanu irin wakar nan ta shige shi. Sam bai damu da ba daidai yake furtawa ba. Nishadi na dada ratsa shi "Kai waye ya ke wake wake ne?" Auwali ga tambaya yana mai yamutse fuska hadi da juyawa ya sauke idanun sa akan Aqeel. "Kai aqeelu ba zakai shiru ba wai?" Aqeelu dake duke yana nannade kasan wandon sa. "Kai baba ba wayis (wise) bane Yasin. Idan ka saka hakuri ma rage ciki na zan na fita na bar muku gidan. Wallahi shiysa crypto na fashewa dana sallame ku da daloli zan rushe gidan nan ya zama na zuba shara .. San," Bai karasa ba auwali da ke huci. Ji yake tamkar ya mike ya shako wuyan aqeel. "Kai dallah malam gafara can. Ya isa haka nan. Haba." Sai a sannan aqeel ya lura da auwali. Ya shafa keyar sa yana kakaro murmushi. "Ah me gidah yau kai ne anan? Ina gaisuwa fa." Auwali ya tabe baki kawai. Yana cigaba da huci. Ya cika yayi fam tamkar zai fashe. Fareeha da Madeeha dake leken komai ta taga sai dada dage sukeyi suna kallon komai Sun shirya tsaf jikin uniform dinsu maroon color. Mai dauke da hijabi milk. "Ba zaku dawo ku zauna ba wai?" Ummy mahaifiyar su ta fada tana mai cigaba da jan carbin ta. "Yasin ummy gashi can kinga yadda yake sake harzuqa kamar zai hau kawu da bugu." Madeeha ta fada tana mai kyalkyalewa da dariya. "Shine ki ke dariya Madeeha. Mai yakwan ki zauna ki jimamin lamarin?"" Jin abunda ummy ta fada. Hakan ya sa madeeha da Fareeha suka sake fashewa da dariya. "Wallahi idan baku zauna kun nutsu ba ni da ku ne. Allah yasa na karasa carbin nan naga kuna nan a tsaye. " Ba shiri suka zazzauna. Ta juya ta dube su tana kada kai kafin ta cigaba da jan carbin da take. Wasa wasa auwali sai da ya bata awa daya agidan nan. Wayar sake da ke aljihun gaban rigar sa ce ta shiga kara. Ya dauka ya kara a kunnen sa. "Eh ina gidan... Kasan Allah idan bai biyani ko da kwata bane sai na sassara shi gunduwa gunduwa. Na gundule gaban fitsarin sa wallahi. Na nakasta dan iskan awuce wajen." Jin abunda ya fada. Kawu Ashiru ya hadiye wani tokararren abu daya tsaya masa a wuyan sa. Ya dubi gabobin jikin sa yana zare idanu "Kai dube ni..." Kawu Ashiru ya daga idanu ya sauke akan auwali. Auwali ya daga kai ya saka kafar sa daya ya dora a yatsun kawu Ashiru ya murje yatsan. Don azaba sai da kawu Ashirun ya yi kara. "Kaga yadda na murje yatsun ka? Wallahi idan ka bata lokaci wajen cikamun kudi na Allah haka zan murje gabobin jikin ka. Gaban ka kuma na yanke na gasawa karnuka suci. " "Dad..dan dan Allah kayi hakuri." Kawu Ashiru ya shiga magiya. Gumin azaba na tsattsago masa ta goshi. Mikewa auwali yayi. Hannun sa zube cikin aljihun wandon sa ya dubi Ashiru kafin yace, "Bani dubu ashirin. Jibi da yamma kuma zan dawo ko kudi na.. Ko gidan nan. " Kawu ashiru ya shiga dube duben ko'ina. Tamkar zai haukace saboda kidimewa Mikewa yayi da sauri, "Ina zuwa .." Dakin Rahila matar sa ya shiga. Suna tsaye ta taga suna kallon su itada sauran yaran su. "Rahila." "Naam" Ta amsa shi tana masa kallon tara saura kwata. "Aramun dubu ashirin. Da girman Allah zan biya ki idan na samu kudi. Ko wata kadarar ce ban na sayar " Uban tsaki ta debo ta ja shi sosai kafin ta dire tana yamutsa baki. "Idan mafarki ka ke Ashiru ai gwara ka farka. Me nake da shi da har zan baka ka sayar ka biya bashi?" "Ka dafa ki manta akan ki da yara na ciyo bashikan. Ankon abasiyyan hashire kince mala yadi ce ke ba zaki dinka ba sai les. Mukaje kasuwa na saya miki dandatsetse da yari (dan kunne) Sa'ilin nan yaron nan aqeelu shima ya jajibo fada ya ciyo kudin mutane nan ma kika tàsani agaba na ciyo bashikan na biya masa. Yarinyar nan hafsatu zasuyi maulidi kika sakani agaba sai da na ci bashi na saya mata dakwalen kaji har biyu na bikin maulidi da shadda yar wambai da farin hijabi. San.... "Sannan me? Dakata me gidah ni banason sharri. Banda boye boye. Borin kunya yasa kazo kana lissafin abubuwan da kayi mana. Bayan manyan kudaden da ya saka ake neman ka waya saka ka ciyo su idan ba kankin kanka ba? Ra'ayin ka ne bakai shawara ba wai kai zaka sayo mota ka dinga hayar gari gari ka ciyo bashi ka sai mota. Yan fashi da suka fika so suka garkaneka suka kwace mota. Banda sharholiyar da kuke kai da su badamasi a yar kasuwa. Ummimi gidan sallau me ido daya ance har abada kuna tare . Su kuke kashewa kudi. Lemon kwalba da kajin rudiyye anc... Bata karasa ba auwali ya zundumawa kawu Ashiru kira. Da sauri jikin sa na bari ya fito daga dakin. Auwali yayi kansa . Kawu Ashiru ya goce da sauri yana daga hannuwa alamun roko. Hakan yasa ummy dake daki ta fita da sauri jin karar magiyar kawu Ashirun tayi yawa ba zata iya shiru ba. Duk kuwa da tayi shiru ne da fari don gudun maganar su . "Bawan Allah kayi masa hakuri dan Allah. " "Baiwar Allah babu ruwan ki ... Kinji ko?" Cewar auwali. Yana mai daga mata hannu alamar ta dakata. "Tsaya tsaya zan baka ashirin din. Naji naji zan baka " kawu Ashirun ya fada yana sauke numfashi. Kai tsaye yayi inda katuwar akuyar Ummy take a daure. Ta kusa haihuwa ma. A kwance take. Ba imani haka kawu Ashirun ya sunce ta ya riko kafarta daya yana janta Su Fareeha suka fito daga dakin da sauri . Ummy ta saka musu hannu da su dakata. Fareeha ta fashe da kuka. Domin akuyar ita kadai ce kadarar su. Ummy taketa kiwon ta. Tace idan ta haife yaran ta shayar da su sai a sayar ta. Zata biyawa Junaid kudin makaranta da yakeyi ta gaba da sakandire. School of science and technology. Amman saboda tsabar rashin Imani. Kawu ashiru yayi gaba da akuyar. Yayinda auwali ya biye masa a baya. "Amma ummy d..." "Ya isa hakanan..." Ta dakatar da su. "Ungo ku rike kudin tara. Ku wuce ku tafi . Allah yabada sa'ar karatu." Tana mika musu kudin ta koma daki Su kuma suka fice zuwa makaranta . Rayukan su duk ba dadi akan fin karfin da ake nuna musu akan su da ma dukiyar su da suka mallaka. Ta taga ta leka taga sun fice. Hawayen da take ta ajiyar sa ne. Suka shiga silalowa daga idanun ta. Masu dumi da alhini. Sosai take kukan ahankali. Zuciyar ta na zafi. Ta matse idanun nata. Hawayen nata suka shiga reto a kyakkyawar fuskar ta. "Yaa Allah... Ka na ga ni.. Allah ka bi mana hakkin mu " Ta fada ahankali tana jujjiya kai cikin karshen damuwa da tsantsar firgici... "Yaa Allah kana gani.... Allah kai mana sakayya..." Ta sake fada tana zubar da hawaye sosai...... MSS XOXO WRITES✓✓✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:09_ ___ **GOVERNMENT GIRLS JUNIOR/SENIOR SCHOOL**   Tun kafin su karasa harabar cikin makarantar suka hango cincirundon taron yan latti. Gaban Fareeha ya yanke ya fadi. Ta dubi Madeeha da sauri cikin muryar tsoro mai tattare da fargaba tace, "Shikenan mun makara Madeeha.. Zo mu koma gidah kawai." Madeeha ta dubeta ta tabe baki hadi da kamo hannun Fareeha taja suka tunkari gate din makarantar da sauri. Fareeha nata kiciniyar kwacewa. Idanuwan ta sun kawo ruwa sosai saboda tsabagen tsoron dukan latti da ta ke. "Wai kin manta yau zamuyi test din malam Ali? Zaki ce mu koma gidah mu fadi test din kenan. Duk lefin kawu Ashiru ne. Allah yai mana sakayyah. Yadda ya kwace akuyar Ummy da mugunta kamar tasa. Insha Allahu ya dinga ganin ibtila'i kenan a rayuwa ..." "A .m..in" Fareeha ta amsa muryarta na kakkarwa. Alokacin data hango malam me dukan latti. Ya daga dorinar sa me baki uku. Yanata wullata yana cabewa. Ta bayan wasu dalibai Madeeha ta shigar da su. Fareeha sai nokewa ta ke. Da karfi cikin cikar kuzari madeeha ta tura Fareeha ta cikin gate din lokacin da baba me gadi ya bude . "Kai kai ku zo nan dan uban ku. Makararru." Madeeha ta karasa da sauri tana turo baki. "Malam ni ba yanzu na zo ba. " "Karya kike yi." "Haba Malam... Kasan dai kullum tare muke da kanwata kuma tana ciki...." "To meya fito da ke.? Iyye" "Biro na na wullar.... Shine na fito dubawa " "Yanzu yana ina?" "Bangan shi ba." Malam ya daga kai ya dubeta .. Ya juya ya dubi cikin harabar makarantar ya hango Fareeha. Dan tabe baki yayi. Ya ce da ita "Je ki .. ki ka sake irin wannan hukuncin na fitowa ana tsaran latti wallahi sai na zane ki " Ta daga kai kawai tana lankwasa yatsunta "Wuce ki shige." Da sauri ta shige cikin makarantar hadi da sauke nannauyar ajiyar zuciya. ... Fareeha ta rungumeta ajikinta. Itama tana sauke zuciya. "Kar ki sake irin haka Madeeha... Kinji ko?" Dan murmushi madeeha tayi . "Ai shiya sa nace ki cire tsoro a ranki. Allah yaga zuciyar mu. Da daura niyyar da mukayi saboda tun asubah ba mu koma ba. Kawu Ashiru ne ya janyo lattin nan." "Naji na ji... Ni dai ki dai na cire ni a komai kina dorawa kan ki lefi. Ba na so .. ki dai na kinji?" "Na ji rabin rai...." Dariya suka tuntsire da ita. Kafin daga bisani su shige ajikin su. Da sauri suka samu wajen su suka zauna. Malamin har ya rubuta tambayar test din da zasu yi. Paper suka yayyago suka rubuta sunayen su. Suka rubuta tambayar tukun sannan suka fara rubuta amsoshin su . Suna da kaifin basira... Nan da nan suke rike karatu na kowanne sashe na daga arabi da boko. Gaba daya daliban sun kai tsawon awa daya da rabi suna amsa tambayoyin kafin lokaci ya cika. Malamin da kansa ya zazzagaya wajen teburin da daliban suke a zazzaune ya karbi takardun na su. Sannu a hankali haka suka karashe dukkanin sauran darussan su na ranar. Lokacin tara ana kada kararrawa suka nufi wajen iya me awara. Daman kamar ko yaushe idan da kudi a hannun ummy tana basu nera hamsin su biyun. A tare suke ciyayya. Su sayi awarar ashirin. Wainar fulawa ta ashirin sai Kuma su sayo ruwan sha goma na leda pure water. Sam ba subi ta kan su khairiyyah da batoul yaran kawu Ashiru. Da sukan musu magana. Kafin su amsa su sai sun mula sun ga dama tukun suke kulasu. Suna gefen me dankalin hausa suna ci suna korawa da fan ice . Hakan ya sa Madeeha ta dire rantsuwa kan lalle ta dena musu magana. Tunda ko a gidah basa musu magana. Tunda dai suna musu basa kula su koda sun musu. Wannan ne ya sake tunzura madeeha . Ta kafa takunkumin suma wallahi sun dena kula su. Daman ko a gidah ma iyayen su su kawu Ashiru da Rahila basa bari suyi musu magana. Ko aamsa suka basu ranar sai sun sha bugun mahaifin su Ashiru kuwa. Wannan ne yasa zuciyar madeeha ta kekyashe. Inde ba dole akayi mata ba kan ta zumunci da su .. Awa daya na cika aka kada kararrawar komawa aji.. Wani malamin da ke musu social science ne ya shiga. Madeeha da Fareeha suka mayar da hankulan su sosai wajen daukar darasin malamin. Ya iya koyar wa yana musu darasin cikin kulawa da yadda zasu gane dalla dalla. ×YAN TUMAKI×      Turken Malam Falalu suka je me sayar da tumaki. Kawu Ashiru ya ja akuya ya kaita har gaban Falalu yana sauke numfashi. Domin akuyar na dauke da ciki tayi nauyi sosai. Dakyar ya ja ta ya kai ta turken Falalu. Auwali na daga gefen sa ya murtuke fuska. Falalun ya dube su ya sauke idanun sa akan akuyar. "Kalau?" Ya tambaya yana kallon kawu Ashiru da alamun tambaya. "Eh akuya zan sayar " "Toh...." Falalu ya fada. Hadi da dora hannun sa akan akuyar "Kudi hannu kake so?" "Eh.." Kawu Ashiru ya amsa shi yana raba idanuwa. "Ai ni Ashiru tsoron shiga lamarin ka na ke. Musanman dukkanin abun da ya shafi harkar kudi. Sam ba kada yaddaa akai. " Kawu Ashiru ya matsa wajen Falalu sosai tamkar zai koma cikin sa. "Kudi hannu na ke so Falalu .. a matse na ke da girman Allah kaga wannan mutumin shi zan yiwa biyan bashi. Sauran kudin ma basu hadu ba. Ka temaka mun Falalu." Falalun ya daga kai ya sauke akan auwali da ke cika yana batsewa, "Kai Ashiru kayi sauri.... " "Yanzu kuwa... Kaji ko Falalu? Dan Allah ka temaka ka saya. " "Ni yanzu ba kudi a hannu na. Zaka tatikemun aljihu wallahi." "Ka temaka Falalu." "Shikenan ba damuwa. Rike.. ungo ga su." Ya zaro kudade ya mikawa Ashiru. "Yauwa Falalu godiya na ke. " Matsawa yayi ya koma wajen auwali ya mika masa kudin. Ya karba ya zura a aljihun gaban rigar sa. Sannan ya daga kai ya sauke akan Ashiru kafin yace da shi, "Na baka kwana ki uku. Ka gaggau ta cikato sauran kudaden nan namu. Idan ba haka ba. To ka kuka da kan ka. " "Godiya na ke maigida na. Allah ya sakaa maka da alkhairi." Hannu kawai ya iya daga masa ya fice daga yar kasuwar sayarda tumaki. Kawu Ashiru ya jima a tsaye yana sakewa da warewa kafin daga bisani ya dauki haramar komawa gidah. \\\\\\\\\\\\\\\\\\///////////////////// A matukar gajiye ya dawo gidan. Tsit gidan babu hayaniya. Hakan ya tabbatar masa da yaran na makaranta basu dawo ba. Dakin sa ya wuce yana tafe yana jera atishawa. Yabude dakin sa zai shiga kenan ya hango mahaifiyar ta su a zaune ta kofar dakin ta. Dakin ya shige bakinsa dauke da sallama. "Wa'alaykm Salam Yayan su." "Ummy barka da rana..." 'Barkan mu dai..." Ta amsa shi muryar ta can kasa a disashe. Duk kuwa da a hakan ma daurewa tayi ta amsa shi don karya fuskanci yanayin da take ciki. Bata karasa tunanin da ta ke ba ta jiyo sa yana tambayar ta dalilin damuwar ta. "Eh ummy? Menene." Duk yadda ta so zillewa tambayar sa kasawa tayi. Haka ta hakura ta sanar da shi yadda komai ya kasance. Mikewa yayi da sauri zai fita tsakar gidah ta kirawo sa, "Kar na ji ko na gani Yayan su. Kar ka so ma. Wannan zance ya wuce.. "Amma ummy." "Ya isa ya isa.., Duk Wanda ya cuci wani dole wata rana ya hadu da tasa jarabawar. Ko tashin zance na maganar nan Dan Allah abar ta so ta. Allah ya yafe mana baki daya. Inde na isa da kai kar ka kuskura ka fitar da sawu daya na kafar ka ya wuce." "Ya wuce in shaa Allah ummy...." "Yauwa to Allah ya yi muku albarka." "Amin Ummy. " Ya dan jima sunata hira kafin ya mike ya koma dakinsa . Ya yinda ummy ta sake janyo carbi ta cigaba da addioin da ta ke. Bayan kwanaki 5 da faruwar ruguntsumin da ya shiga tsakanin auwali da kawu Ashiru. Maza manya da matasa ne su kayi dafifi a kofar gidan na su Fareeha. Yawancin su suna dauke ne da makamai. Su muciya da wukake wasu har da adda da kulqi. Baki dayan su neman kawu Ashiru sike. Domin ya baa su kudaden da suka ci a chachar da suke. Ganin yaki fitowa hakan yasa wasu sikaje wajen hakimi da mai unguwa da kuma wakilin galadima dana chairman din mazabar.. "Dan boye ni Rahila..." "Wa? Rufamin asiri. Banci nanun ba. Nanun ba zata cini ba" "Hmm. Amman dai Rahila Allah ya kwashe miki albarka. " 'ah kaji malam. Nime na maka zaka kwashe mun albarka." Kawu Ashiru ya janyo kásan rigar sa ya shiga sosa idanun sa da ke kaikayi.. "Sallama alaikum .." Dan laraba me unguwa ya shiga cikin gidan. Da yar sandar sa ta temakawa tafiyar sa. Yana tafe yana dan dogara sandar a kàsa. Kawu Ashiru da ke labe gumi nata kwaranya masa na tsoro a jikin sa baki daya .. "Ashiru.. Kai Ashiru.. Ashiru...."Dan laraba me unguwa ya shiga rafkawa kawu Ashiru kira tamkar ya saka lasufika.... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:10_ ✓✓✓✓      Kawu Ashiru ya sake tsakure kan sa a inda ya buya. Gumi sai keto masa ya ke. Ya daga kai ya sauke idanun sa akan Rahila .. "Kar ki ce ina nan... Kinji?" "Ni in tsaya a kama ni kenan ko?" "Ki mun r...." Bai karasa ba ya jiyo mai unguwa dan laraba na sake cewa, "Idan ba ka fito ba yanzun nan zasu shigo su bankawa dakunan ku wuta..." Ummy da ke daki ta fito. Haka ma Junaid da ya fito da sauri yana , "Ummy ina su Fareeha?" "Suna makaranta.," Ta amsa shi tana duban mutanen da ke cunkushe a tsakar gidah. "Kai yana ina ne...? Mu sassama shi kawai sala sala mu babbake kan shege." Cewar wani matashi da ke tangadi kamar zai fadi. Hannun sa na dama dauke da taba sigari yana busawa.. Kawu Ashiru yayi kurii da idanu jiyo muryar yellow me caccake wato yaran da yace zasu yanka shi sala sala. Sai gashi nan wuf ya fito tsakar gidan yanata hada gumi. Jikin sa ya jike jalaf da gumi. Sai raba idanu yake. Tamkar amaryar da uban miji kewa huduba. Cikin ruguntsumin da ake sai ga shigar su Fareeha da khairiyyah yaran kawu Ashiru. Sun dawo daga makaranta. Dukkanin su tsayawa sukayi suna bin dafifin mutanen da kallon karin bayani. Yan kallo kuwa har da makotan unguwanni sun tsallako ganewa idanun su. Dama kowa yasan halin kawu Ashiru da janyo rigima . Kusan ko da yaushe cikin ta ya ke. Don haka dukkanin su suka tsaya kallon ikon Allah. Ganin ya zata kaya? Yau kuma da wacce rigimar ya jajibowa kansa. ? Me unguwa ya juya kansa ya dubi matasan da suka kai masa kara. "Yauwa akan me ma kuka kawo korafin Ashiru?" "Akan kudaden mu daya karbe. Sa'ilin nan kuma ya karbi manyan kudi na Rabe. Da zunmar idan yaciyo kudin chacha zai biya shi. To daman kudin kayan auren yar malam raben ne. Gashi biki ya zo. Iyayen ta mata na bukatar kudin zasuyi mata siyayya. Shi kuma Ashiru ya hana Raben har ya zamto suna wasan yar buya dashi... Gashi bikin nan fa sauran yan kwanaki. Sannan ni ina binsa dubu dari da sittin da nera dari takwas da tamatin na kayan abinci da ya karba.. ya karbi kudin Mati ya sayawa yaron sa Aqeelu mashin. Har yau ba kudin. Sai su Balalle suna binsa kudi suma ya kwashe kudin adashen da suke yaki zubi. Sannan Liti gashinan a tsaye. Kudin mahaifiyar sa ne ma na gona ya arawa Ashirun. Har yau ya hanashi. Mahaifiyar Litin ta rasu. Gartsana ai ka santa ma. Don haka yanzun yan uwan sa sun matsa lamba suna jiran a raba musu gado. Kuma gonar ce kawai gadon su. ....." Haka dai kowannen su ya shiga zayyano kudade ko kadarar da suke bin Ashirun. Kudade ne zunzurutu ake bin sa bashi. Mai unguwa ya rike baki kawai ya zubawa sarautar Allah idanu. Ya yin da ummy ma ta sandare a tsaye jin kimanin kudaden. Tun a baya tasan macucine domin tun mijin ta Wanda yake yayane ga Ashirun . Tun yanada rai Ashirun ke cutar sa. Ta hanyar daddanne wasu dukiyoyin tun na gado ya hana sa. "Kai ina kudaden mu? Wallahi zan tsinka mari idan ana tambayar ka kana shiru." Mati ya fada a matukar harzuqe. Kawu Ashiru ya zube gwiwoyin sa a kàsa. Yayinda idanuwan sa suka kawo ruwa "Mai unguwa ka saka baki." Mai unguwa ya juya ya dubi mutanen. Baki daya dukkanin su sai faman sake hawa suke tamkar zasu fashe saboda tsananin bacin ran Ashiru da ke turnuke acikin zukatan su. "Yanzu Ashiru kai na wa ne da kai a kàsa? Sai mu kasafce a dankawa kowa wani abun kafin ka samu sauran ka rarraba wa kowanne hakkin sa." Kawu Ashiru yayi shiru. Sai raba idanuwa yake. Ya rasa abunda zai ce. Domin sisi baya magani ballanta manyan kudi. Ya saka hannun sa daya ya shafo saman idon sa na dama. "Ashiru magana nake ma ka." Kawu Ashiru ya daga kai ya dubi matar sa Rahila da ke tsaye tana taunar cingum. Ransa ya sake sosuwa. Tunowa da yayi da dukkanin kudaden daya rarranto kusan ita da yaranta sune suka cinye. Amman baki daya ta zuke ta na mai nuna babu ita acikin komai. "Ashiru.... Kai Ashiru" Sai a sannan kawu Ashiru ya juya da sauri ya dubi me unguwa. Domin shi gaba da baya ya rasa abun cewa. Yanata sake saken yadda zai mike ya durga ta jujin ya tsere mu su. Takaici ya sa Abulele da ke cikin yan biyan da Ashiru zeyi. Ya daga hannu sama ya dede ci bayan Ashiru ji kake. 'Tass. Baas, Fas , ' Ya faskawa Ashiru giggitattun mari har 3. Kawu Ashiru ya dago. Hannuwan sa suna ta rawa, So ya ke ya sosa bayan ma ya kasa. Saboda tsabagen yadda marin ya shiga cikin magudanar jinin sa da kewaye. " Ashiru ya mu ke ciki? Fitowa da yarannan kudinsu. " Cewar mai unguwa. Ya sauke gwauron numfashi. "Ranka ya dade bani da ..." Ya karasa bashi amsa. Yana jujjuya hade da jingina bayan sa a jikin bango. Saboda yadda wajen ke masa rad'ad'i. "To jamaa ku kunji ba shi da su.... Maa'ana bashi da kudaden da zai biya ku." Mati ya ja dogon tsaki. Ya matsa gaba da cikin taron da yake . Ya daga hannu sama ya kwararo rantsuwa ya dire. Cikin karsashi da tsantsar bacin rai mai cunkushe da bakin ciki yace, "Ko kowa ze yarda. Da girman Allah ba zan amince ba. Idan ka ga na bar gidan nan yau. To kudina suna hannu na. Allah kuwa. Da ke ba kudaden ka aciki mai unguwa shiya sa ka kake neman zakalkalewa." Mati ya karashe zancen sa. Idanuwan sa akan mai unguwa . Mai unguwa ya shiga kada kai yana duban mutanen. "Ba haka bane mati. Ya kake so nayi iyye? Banida abunda zan kara fada. Tunda Ashiru gashi yace bashida kudaden nan . Kunga magana ai ta gota ni Kuma. Tabar hannu na. Sai dai wajen hukuma. Ko kuwa?" "Yo kai ma ai hukuman ne da kanta mai unguwa... Tunda kai ne wakili kuma agaban ka akai komai . Kai ne sheda. Dan haka ko wajen su za'a . Dole a tasa keyar ka aje tare." Cewar garbati. Tamkar zai talle keyar Mai unguwa. Saboda yadda ya matsa har gaban sa yana magana. Haka dai suka yi ta maganganu a hasale. Cikin fada da tsantsar bacin rai. Su dai su ummy sai su kalli wannan su kalli wancen. "Kasan me me unguwa? Sittin ta ubangiji zamu farke cikin sa mu fede yan hancin sa. Mu babbaka shi mu bawa karnuka. Ba shi kadai ba. Har wadanda suka tsaya masa." Yellow pape ya fada. Da jin haka. Mai unguwa sai ya gyara tsayuwar sa. Ya daga yatsa yai nuni da kawu Ashiru, "Kaga bazan bar cikin gidan nan ba. Ba tare da kwakkwaran zance ba. Ni wakili ne kuma sheda ne ga dukkanin wadanda suke karkashina a wannan unguwa. Bazan zubar da kima da kuma girma na ba a idanun su. " Kawu Ashiru sai zare idanuwan sa yake. Daman gashi tubarkAllah yana da su dara dara. "Ai mun hakuri.." "Hakurin uban ka Ashiru? Nace hakurin uban ka zamu ma ka? Kasan Allah ko zakayi yawo ba kaya ba damuwa ta bane. Ka sayar da komai na ka a yau ka mallaka mana kudaden mu. mutumin banza mutumin wofi. Matsiyaci uban yan son banza. Ka zo ka kalallame mutane da rokon a ara maka kudi a ara maka. Kowa kaje wajen sa sai kace bakada wanda zai ara maka. A temaka maka waye waye. Ashe-ashe gasarogo ka mayar damu. Daya bayan daya ka bi mutane ka rance musu kudade. Wallahi summa tallahi. Sai ka biyamu kudaden mu. Mutumin banza kawai . Zaka dena zaro wannan idanun na ka ko sai na saka yatsa na tsone maka su? Dan malafar kan gyatumin uba kawai." Haka dai suka yi ta cece ku ce. Kowannen su ya harzuka matuka. Dan Haruna hawa kan ruwan cikin kawu Ashiru yayi ya shiga bugu. Dakyar aka janye shi. Da wannan ne mai unguwa yayi jan ido yace dik su dakata. Ya kuma tilastawa Ashiru da ya kawo mafita kafin wadanda suke binsa bashi su sa ke harzuka su masa illa. Cikin sauke numfarfashi da uban bugun da ya ci. Kawu Ashiru yace, "Gida dai duka nawa ne... Zan sayar da barin can." Ya saka hannu yayi nuni da inda su ummy ke tsaye da su Fareeha. Junaid ya zabura har yana tuntube. "Ta ina ya zama gidan ka kawu? Nan fa na mahaifin mu ne. Gadon mu ne baka da iko da shi." Kawu Ashiru dik ciwon dake nukurkusar sa na dukan da akayi masa. Hakan bai hanashi mikewa tsaye ba. Ya cigaba da shirga karyar cewa, "Ga mahaifiyar ku nan idan karya na ke. Ke Uhm uhm. Hanziyya ba ni da gado a bangaren Nan? Ba nawa ba ne?" Ummy ta girgiza kai. Zuciyar ta na mata radadi jin kawu Ashiru na nemo yadda zai raba su da gidan da yake a matsayin gadon ta na tumunin takaba dana yaranta. Wanda maigidan ta ya rasu ya zama na su. Ga sunan da ba nata ba ya kakaba mata... "Iya nan ne akace ya shiga na ka Ashiru. Iya ka cin nan inda aka shatale wajen kwata." Ummy ta karasa fada tana mai nuni da wata kwata data raba sashen su dana kawu Ashiru. Tsaki yaja kamar gaske. Yayi nuni da sashen da kuma kansa. "Wallahi karya take Mai unguwa. Gaba ki dayan gidan ne nawa. Idan karya nake ga mai daki na. Ko Rahila?" Rahila daman ta tsani zaman ummy da yaranta . Dukkuwa da tasan Ashiru karya yake. Amman ta kaikaice tace, "Abunda malam ya fada shine gaskiya... Gida dai na sa ne. " "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Wallahi ba haka bane Mai unguwa.," Ummy ta fada hawaye daya na bin daya. "Yanzu dai tsaya... Ina takardu? Ina sheda?" "Nan gidan na gado ne tuntuni da iyayenmu muka taso muka gansu aciki. Haka zalika zamani ne yake zuwa ya shude ana dan gyara sa. Amman ba wani sheda ko shedu. Bazan yi.. Karya ba. Gida nawa ne. Shi Sufyan garin auro wannan matar ne baki daya ya cinye komai nasa. Bayan ya aurota ma. Akanta da yaranta ya kare. Bakin cikin da sike kunsa masa nema ya kashe shi.." Ummy ta girgiza kai kawai. Ta koma cikin daki da sauri. Hawaye daya na bin daya. Zuciyar ta na zugi da radadi. Tasan ba wani sauran zance wannan gidan nasu ya kunce musu kenan. Yanzu itada yaranta sun tashi a tutar babu kenan? Tukun nama Ina zasu je? Danginta da basuda ko sisi suma neman na kan su suke zaata bi? Ko kuwa duniya zata shiga itada yaran nata? Kuka ta ke sosai. Hawaye masu dumi ne suka shiga mata reto. Fareeha da Madeeha suka shiga dakin suma suna kukan. Babu mai bawa wani hakuri acikin su. Lamarin gwanin ban tausayi. Haka dai kawu Ashiru ya cigaba da sakin 'kwayayen karairakin sa. Har dai ya dasawa dukkanin mutanen wajen yarjewa da amintar gidah nasa ne baki daya. A take awajen aka kafa shedu. Akayi rubuce rubuce a takarda. Daman wakilin dan majalisa yazo gari. Babban yaran sa dake shirin aure yaji zancen . Nan da nan kuwa suka gama cike ciken komai ya sayi bangaren su ummy. Kudaden da su Ashiru ya samu ya biya bashikan wasun su da yawa. Ya zama sauran mutane kadan. Su ma mai unguwa ya basu hakuri kan lalle dole acikin sati mai kamawa dole Ashirun ya biya su kudaden su suma. Kwanaki uku aka bawa su ummy kan su tashi. Domin mutumin daya siya yana so ya ruguje ya fara nasa ginin. ××××∆∆∆∆××××× Ranar wata talata lokacin sauran kwana daya su ummy su tashi. Junaid na waje kofar gidah. Ya zauna a bakin kwata. Kansa a kàsa. Yayin da hannun sa ke dauke dawatsu kanana yana jefawa cikin kwatar. Azahiri zaka dauka idanun sa na kan kwatar. Amman sam a'a. Hasalima gangar jikin sa ce anan din. Zuciyar sa baki daya tatafi tunanin yadda zasu samu wajen zama. Su ba kudin haya ba. Basuda ko sisi ma baki daya. Jarin nasu dama akuya ce. Kuma kawu Ashiru ya sayar "Salamu alaikum... Aboki na barka da rana..." Junaid ya jiyo muryar a kan sa. Ga hannu an miko masa alamun suyi musabaha. Ya sauke ajiyar zuciya kawai hadi da mika masa nasa hannu suka gaysa... ... _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *_ASSALAMU ALAIKUM_* _Barkanmu da dare da fatan kowa yana cikin qoshin lafiya_ _Akwai abinda muka turo tallansa na WOMEN EMPOWERMENT PROGRAM(KUDI KE KIRA),so please duk wadda batayi pyment ba ta jira tukunna kada tayi,akwai wani CONFIRMATION da mukeso mu samu a kansu_ *Idan komai ya daidaita zamu sanar muku* *_idan kikaci gaba da pyment kuma bada yawunmu ba_* *Muna godiya sosai* . _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:11_ ✓✓✓   'Dan daga kai yayi ya dubi mutumin. Sanye mutumin yake cikin manyan kaya. Samfurin wagambari na riga da wando. Hadi da babbar riga akan yar ciki da wandon ta. "Aboki na ya gida?" Ya sake tambayar Junaid fuskar sa dauke da fara'a .  "Alhamdulillah.." ya amsa shi. Yana bin sa da kallon karin bayani. Ganin mutumin bai tafi ba yana tsaye dai. "Anan gidan ka ke?" "Eh anan na ke... " "Tohm dan Allah a abunda zan fada ... Kar ka dauka ko cin fuska ne. Ko ganin kaskanci da rashin kima ko daraja.. Kaji ko?" Junaid ya danyi murmushin da kyakkyawar fuskar sa ta fadada.. "Ba damuwa..." "Tou Alhamdulillahi... Sunana Yazed. Ni dan gidan Alhaji Abdulrashid ne dan majalisar mazabar yankin nan.." "Oh okay... Allah sarki" junaid ya bashi amsa. "Yauwa... Na dan jijji abubuwan da suka faru a unguwar ne. Da ma na cikin gidan ku. Duk kuwa dai abune da ya shafi na zumuncin ku. Zuciyata ta aminta da samun kai ko mahaifiyar ku. Dan yarjewar ku ga abunda na yanke a rai na na kuma samu iyaye na da maganar sun amince su ma.." Junaid ya dan ja kasan leben sa ya taune . Ya dan yi jim kafin yace, "Maganar me ka yanke a zuciyar ta ka ?" "Kayi tambaya me kyau... Amman kafin sannan ina son na kara tabbatarwa. .. Kai menene dangantar ku. ? " "Da su wa kenan?" "Da mutan gidan nan." Ya karasa fada yana mai nuni da gidan Junaid ya sake yin murmushi can yace, "Gidan nan gidah ne na gado .. Kanin mahaifin mu ne aciki da iyalan sa. Sai kuma mahaifiyar mu da kannena guda biyu mata.." "Masha Allahu.... Wato abunda yasa na zo ma da kai na... Dan tabbatarwa da banzo da wasa ba. Ban kuma zo da wata siga ba ta cuta. Mun kawo wasu takardu ne wajen hakimi da mai unguwa. Anan nake sauraron abunda ya faru. Dan Allah ba wai kaskanci ba. Ina neman yarjewar ku.. Da kuzo akwai gurbin wajen zama a wani gidan mu da ke nassarawa GRA. ... Idan har ba damuwa... Wallahi Allah ne ya dasamun tausayin ku a rai na. Naji ina kaunar na temaka muku. Kaji ko?" Junaid yayi shiru... Yanata auna zancen a zuciyar sa da mizanin hankali.. "Allah sarki.. Mungode da nuna damuwar ka... Sai dai ni banida hurumin da zan yanke hukunci. Na baka amsar Eh ko A'ah... Zan sanarwa mahaifyar ta mu tukunna. Duk abunda ta yanke hukunci akai zaka ji amsa insha Allah." Yazed ya sake gyara tsayuwar sa. Alokacin kuma kawu Ashiru ya fito daga cikin gidan na su. Ya dube su ya watsa musu wani kallo. Ya shiga matsawa yana kallon su. Ya dashare hakora alokacin da ya gano Yazed ne. "Ranka ya dade..." Ya shiga sara masa da hannun sa. Tamkar zai masa sujjada. Saboda yadda ya shiga dukawa cikeda biyayya. "Na'am ... Barkan mu" "Barkan mu..." "Kai ka tsaya a kansa kamar folwaya (poll wire).. Je ka dakko tabarma ko ka dakko bencin nan. Ko sai ka gama nuna masa gyatumar ku bata baku tarbiyyah ishasshiya ba? Shashasha.." Ya shiga banbamawa Junaid fada. Tamkar zai sharara masa mari.. "A'a kabar masa fada Baba... Ya karbe ni da hannu dubu bama biyu baaa" "Toh Alhamdulillah. Haka ake so. Na dauka da ya shuka maka tsiyar tasa ne." "A'ah Baba.." "To Ina sauraron ka." Yazed yayi murmushi. Ya dan daga kai ya kallo Junaid da ke gefe ya daga kansa alamar tunani . "Ayya baba ba wajen ka nazo ba ma. Harka ce data kunshi matasa. Shine na biyo ta kan sa." "Ayho... To ranka ya dade. Ai akwai dan waje na. shine ma babba. Ma'ana shine sama da shi. Aqeelu " "Eh..   Shima zamu yi magana da shi . Amman ba yau ba. Sai bukatar hakan ta taso." "Ma shaa Allahu. Dan yafi shi wannan din hankali da riqon amana." "Haka akeso... Nagode baba. " Ya amsa masa hadi da zura hannu a aljihu ya zaro yan dari biyu guda 10 ya mikawa kawu Ashiru Da sauri kawu Ashiru ya fizge kudaden cikin farin ciki da wauta. Don Sam bai masa godiya ba. "Shikenan baba sai anjima. Junaid muje ko?" Kawu Ashiru ya zura kudin sa a aljihu. Bai zame ko'ina ba sai bayan yar kasuwa. Yana tafe hannun sa daya na dafe da aljihun sa. Gudun kar a wawure masa yan kudaden da aka bashi "Ya mike ciki?" Yazed ya ce da Junaid. "Bazan iya yanke hukunci ni daya ba" Junaid yayi murmushi .. Bayan ya bawa Yazed amsa. "To ko zaka mun iso da mahaifiyar ta ku? Wallahi da alkhairi nake neman ku... Ba da sha.." "Ba sai ka karasa ba... Na sani. Mun kuma gode da nuna alkhairin ka gare mu. Sai dai kamar yadda na gaya maka. Ba zan iya ce maka eh ko a'a ba akan maganar da kazo da ita. Zan samu mahaifiyar ta mu na gaya mata." Yazed ya dan yi murmushi kansa akan agogon da ke wutsiyar hannun sa. "Ba damuwa .. Amman ka sani yadda akayi muku fin karfi akan gidan ku ne yasa na ke son temakawa. Kuma mahaifina ya sanar mun cewa mahaifin ku yanada kirki.. Gashi da ibada kasancewar sa babban malami na addinin musulunci. Ya bada gudunmuwa sosai akan harkar islama. Da karfin sa da kuma aljihun sa. Karka ce na cika bin diddigi amman ance tsakanin yau da gobe zaku tashi ko?" Junaid ya danyi jimm . Kafin ya girgiza kai kawai. Ya ce da shi, "Mungode kwarai... Zan kuma sanar wa mahaifiyar ta mu." Ya karasa fada hadi da samun waje ya zauna. "Na dauka zaka sanar wa mahaifiyar ta ku." "Kakka damu.. Allah ya zaba mana abunda yafu alkhairi Amin." "Amin Amin. To dan Allah ga number waya tah. Yadda kuka yi sai ka sanar mun." "Ba damuwa..." Ya saka hannu ya karbi card din da ya bashi ya zura a aljihun sa. Sake bashi hannu yazed yayi. Sukayi musabaha. Yazed ya tafi. Yayinda Junaid ke zaune. Sai da ya tabbatar Yazed ya shige motar sa ya tafj sannan ya mike ya karkade jikinsa ya shiga cikin gidah. Ummy na zaune da jaka bacco a gabanta tana zuba kayan su aciki..Junaid ya shiga bakin sa dauke da sallama. "Wa'alaykm salam Yayan su." "Sannu da aiki ummy." "Sannun mu Yayan su. " Junaid ya samu gefen katifa ya zauna. Ya dunkule hannuwan sa waje daya. Yana mai jan kasan leben sa. "Ummy kinsan dan majalisar tarayya na mazabar nan ko?" Ummy na nunke kayan ta dago ta dube shi. "Eh.. Yana zuwa wajen mahaifin ku a baya. " "Allah sarki ... To yaron wajen sa. Yazed shine ya zo." "Allah sarki.... Aina ka ganshi?" Junaid ya shiga sanar mata yadda su kayi da yazed ya karkare da, "Ya matsa ... Yanata magiya wallahi. Wai da fa lalle sai na rako shi wajen ki ya same ki da zancen. Nace kar ya damu zan miki magana. Yadda mukayi zan sanar masa. Kinga katin sa ya bani. Da number sa a jiki yace na kira na sanar masa yadda muka yi da ke din. Ya kike ganin za'a yi Ummy?" Ummy ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Ta dan kalli saman ceiling kafin ta sauke idanunta a kàsa . "Kai ya kake gani Yayan su?" "Abunda kika yanke shi za'ayi ummy." "Toh Allah yai mana zabi nagari. Idan karbar temakon sa ne alkhairi Allah ya tabbatar da amsar kyautatawar sa. Idan kuma babu alkhairi Allah yai mana zabi nagari. " "Amin Amin Ummy." Suka yi shiru na tsawon lokaci. Dai dai da shigowar su Fareeha da Madeeha. Tambayar ba'asin shirun su sukayi. Nan Junaid yake sanar musu yadda sukayi. Dadi ya mamaye zukatan su Madeeha. Suma sunbi zabin komawar su inda Yazed ya temaka mu su da shi. Nan dai suka karashe shawarar a tsakanin su. Suka yanke zabin komawar su inda Yazed yayi musu temako da shi. A daren ranar Junaid ya kira wayar Yazed ya sanar masa amincewar su. Yazed yayi murna da karbar temakon da yayi musu. ××× WASHE-GARI Da safe Yazed ya turo da motar akori kuka ta dauki dukkanin kayan su Madeeha. Ummy suka shisshiga makota sukayi musu sallama. Makotan sunyi alhinin rabuwar su. Kasancewar dadin zaman da sukayi da su. Ummy macece mai mutunci da dattako. Hakama yaranta suna da tarbiyyah da ganin girmama mutane. Yazed da kansa ya zo da mota ya dauke su. Kawu Ashiru yanata harare da bakin ciki marar misaltuwa da ya gauraye fuskar sa. . Tsabar hassada haka ya shiga rankwashin su Madeeha yana zuba musu ashariya. Sannu ahankali haka motar Yazed ta shiga unguwar ta Sultan road da ke karkashin Nassarawa GRA a garin na kano........... ... _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:12_ __       Gaba daya su Madeeha sun shagala da kalle kallen unguwar da suke kan titin ta Yazed yana tuka su. Junaid ne agaba kusa da mazaunin direba. Ya yinda ummy ke baya itada Madeeha da Fareeha. Tsayawa bayyana adadin yadda unguwar ke kawaace da gidaje masu dauke da shuke shuke da jijjigaggun gates bata lokaci ne. Komai yaji a unguwar nan. Sai kukan kanaru ne da na saurayen tsuntsaye. Gefe daya kuma wasu gidajen haushin karnuka ne ke tashi. Sai manya manyan motoci suma an faffaka a wasu kofofin gidajen. Ya yinda masu gadi kowanne ke kofar gidan aikin sa. Wasu gidajen ma harda karin yan sanda da mopols. No 578FD shine lambar gidan da yazed ya danna hancin motar sa akai. Gida ne kawatacce daya amsa sunan gidah irin na masu farcinan susa. (Masu kudi) gidah ne babba na bene. Da yaji parking space da kuma boys squatter itama wadatacciya har kashi biyu daya na kallon daya. Gidah ne dankararre. Cikin sa ya sha shuke shuke. Har da wajen buga kwallo ta ragar sama. Da kuma wajen swimming pool da karin wajen motsa jiki. "Toh mun zo ..." Yazed ya fada hadi da zare mukullin motar daga wajen zura mukulli "Wai wai wai.. Ummy kinga gidah?" Cewar Fareeha.. Ita kuwaa Madeeha baki daya ma. Ta kasa cewa komai. Sai bin ilahirin ko'ina na cikin gidan ta ke da kallo. "Ummy masu kudi sunji dadin su." Madeeha ta fada tana mai cigaba da bawa idanunta abinci na kallon gidan. "Nagani.. Allah ya azurta ku da shi. Ya baku inda zaku huta , Hankulan ku su kwanta. "Ummy ta gaya musu. Ya yinda fuskar ta ke qumshe da fara'a. Yazed yayi gaba . Suna biye da shi a baya. Ya daga yatsa daya ya sauke akan tankamemen gidan daya sha fenti fari da ratsin sky blue. "Nan inda muke nan ne baki dayan mu. Mahaifiyar mu da kanne na mata. B-q dincan kuma daya daga ciki nanne zaku zauna. Yana dauke da dakuna uku da bandaki daya. Da anan sashen na ke ni da wasu yàran kanwar mahaifinmu. Sai kuma bayan an gyara nan bangaren sai aka mana dakuna aciki muka dawo. Can inda muka baro din sai ya zamana idan wasu bakin sunzo maza. Sai a basu su dinga zama.. ... Yana tafe agaban su yana nuna ko'ina yana musu bayani. Har suka karasa sashen da yake gaya musu. "Nan bangaren akwai mutane.. Sunyi tafiya ne itada mai gidan nata. Babban direban mahaifina ne. Sun dade basuje kauyen su ba. Shine suka tafi jiya.... Sannan mu baa cikin gidan mu ke ba. Duk suna kasar Amsterdam mahaifiya ta da yan uwa na. Nima wani uzuri ne ya hanani tafiya...." "Allah sarki.. Allah ubangiji ya saka muku da alkhairi." "Aamin Maama. Kar kuji komai.. Da lamuncewar su... Dan su ne ma suka sake karfafa gwiwar dawowar ku nan din." "Ma shaa Allah. Allah ya biyaku da alkhairin sa. Yadda kuka share mana hawayen mu. Ubangiji Allah ya jibanci lamuran ku. Aamin" "Aamin Mama. Amin Amin. Tare da ku gaba daya." Yayi gaba yana mai juya baya ya dora idanun sa akan yan biyun na Ummy. Musanman akan wadda zuciyar sa tafu karkata ga ita. Runtse idanun yayi ya bude. Ganin baki daya ya kasa gane wacece dazu yaji ya kamu da kaunar ta. Sosai kamar su ta tsunduma shi a waswasi. Ganin zasu harbo shi. Sun tsaya suna binsa Suma da kallo. Da ke shine a gaba. Ya yinda su ke biye da shi abaya. Juyawa yayi ya cigaba da tafiya su kuma suna binsa da kullin kayan su kowanne ya rike. Har boys squatter din ya kai su. Tamkar gida karami dai haka madaidaici. Haka sashen ya ke. Yayinda wani irinsa ke kallon sa shima. Ginin ya sha fentin up white . Wajajen bugler din kuma red color ne mai turuwa. Mukullin ya zaro a aljihun sa ya bude wajen. Tafkekiyar kofa ce dataci ta koshi itama . Suna shiga sai wani daki a farko da bandakin sa agefe. Yazed ya bude dakin suka bishi. Dakin yanada dan girman sa ba lefi. Da fankar sama. Sai katifa madedeciya. "Yauwa kai aboki na sai ka dinga kwana anan ko? " Ya fada yana wa Junaid murmushi "Iyye su Yaya anyi sabon daki." Madeeha ta fada tana dariya. "Ai kam dai Yaya congratulations." Fareeha ma ta fada tana dariya. Junaid yayi murmushi . Hannun sa kan fentin jikin bangon dakin me maiko yana shafawa. Farin ciki ya gauraye zuciyar sa. "Mungode... Allah ya saka muku da alkhairi." Junaid ya fada yana murmushi. "Aamin tare da ku baki daya." Suka fito daga cikin dakin. Gaban sa kadan sai wata kofa itama. Suka kutsa kai ciki suka shiga. Kitchen ne mai dauke da kitchen cabinets masu kyau. Sai risho da dan karamin fridge. "Mama nan kitchen ne. Ga store nan aciki." Suka leka store din. Buhunhunan shinkafa karami ta tuwo data dafawa. Sai macaroni kwali daya da indomie carton daya. Sai jarkar mai karama data manja da su magi. "Kai Allah ya saka da alkhairi. Wallahi baki na ya rasa ta cewa ma." Ummy ta karasa fada. Yayinda ambaliyar hawaye suka shiga reto a fuskar ta. "Aamin Mama. Tare da ku." Ya fita daga kitchen din suna biye da shi a baya. Ya murda wata kofa. Parlor ne karami mai dauke da kujera guda uku. Sai yar karamar tv da kayan kallo. Sai kofofi guda biyu da ke ta cikin parlorn daya na kallon daya. Ya bude daya kofar suka shiga dukan su. Daki ne mai dauke da katifa da shimfidar sa da bargo. Sai fanka ta tsaye. "Mama ke nan ne dakin ki." Yazed ya karasa fada hadi da zura mukulln dakin ajikin kofar. "Ma shaa Allahu... Ubangiji Allah ya biye muku da alkhairin sa. " "Aamin Mama." Su Fareeha ma duk suka shiga yin addua shide amsa musu kawai yake da Aamin. Suka fito daga dakin suka shiga mai kallon sa. Daki ne sak irin na ummy.. Amman shi yana dauke ne da kananan katifu irin na yan boarding dinnan. Guda biyu. Kowanne an shimfida masa zanin gado da bargo. Sannan fankar sama ce sai gudu ta ke. "Ga dakin ku... Yan biyu, Masu kama daya." Yazed ya fada yana murmushi. Hade da sake zube idanuwan sa akan su. A tare sukayi murmushi. Suka kuma rungume junan su suna murna. Bakin su abude. Sun kasa rufewa. Kana kallon su kasan dukkanin su suna cikin tsantsar farin ciki marar misaltuwa. Yazed ya samu kansa da yin murmushi shima. Yaji dadi kwarai da yadda sike yaba ko'ina.kuma suka nuna farin cikin su a kan hakan. "Baki yayi kadan wajen furta adadin farin cikin da kuka saka acikin zukatan mu. Allah ya cigaba da buda muku. Allah ya biyaku da mafificin alkhairin sa. Allah ya tsare gaban ku da bayan ku.... Mungode, Mungode, Mungode." Ummy ta fada . Yayinda yar tissue paper din da ke hannunta ta jike da hawayen da take gogewa, Yazed ya dan kalleta. Tausayin su ya sake kama shi. "Dan Allah kibar kuka mama.. ai an zama daya. " "Kukan farin ciki ne. Kukan jin dadi ne... Bar ni na zubar da hawaye. Na dadi ne" Sukayi dariya baki daya. Fareeha da Madeeha kowanne ya zabi katifar sa. Sunata murna . Yazed dadi ya sake kama shi. Yaja kasan leben sa ya ciza. Ko da zai bayyana wa daya daga cikin su tunda ya kasa gane wadda ya kamu da kaunar ta ta. Tabbas ba yanzun zai fada mata zuciyar sa ba. Sai Nan gaba idan ta kara shekaru. Don yanzun kam akwai karancin shekaru a tattare da su. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya. Wanda har sai da dukan su suka juya gare shi. "Mama ni zan tafi... Zan bi flight oh jirgi da safe zan tafi wajen su maman mu. " "Allah sarki.. Yazidu Allah ya kai ka lapiya ya dawo da ku lapia. Dan Allah ka gayshe da su. Ka kuma musu godiya abisa wannan babban jihadin temako da sukayi mana." "Insha Allahu Mama. Zasuji. Na bar ku lafiya. Aboki na muje ko?" Yayi gaba junaid na binsa a baya. Har ya kai kofar fita daga parlorn sai kuma ya juya. Ya sauke idanuwan sa akan Fareeha da Madeeha. Wani kallo ya yi musu. Mai tattare da ma'anoni wanda alkalami ba zai iya fasaltawa ba. Sannan kuma ya saka kai ya fice. Har wajen motar sa Junaid ya raka shi. Sukayi sallama. Ya ciro kudi a aljihu ya dankawa Junaid yace ya kaiwa ummy. Junaid yayi masa godya sosai. Kafin sukayi sallama again. Yaja mota ya tafi. Shi kuma Junaid ya koma cikin gidan. Ya kaiwa ummy kudin. Suka taru sukaita shi musu albarka da tarin addu'oi. Ranar kwanan farin ciki sukayi. Farin cikin da basu taba shiga irin sa ba a dukkanin rayuwar su tun bayan rasuwar mahaifin su. Sheikh sufyan zubair..... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:13_ *NEW NASSARAWA GRA* Wayar sa ce ta fara kara.... Dakyar ya iya buda idanun sa. Saboda azababben nannauyan baccin da ke kan sa. Hannu yasa yana lalubar kusa da shi ko wayar tasa na wajen. Ya shafa wayam ba alamar ta. Baccin ne akansa. Domin idanun nasa ma rabi ya bude. Yana dora hannun sa akan bedside drawer ya dakko ta. Ya karasa bude idanun da sauri. 30 missed calls ya gani. Guda goma daga ciki na abokanan sa ne. Su biyu kowanne ya kira shi sau biyar. Yana kara scrolling kuma ya hango number mahaifin sa da yayi saving da Bappah. Shima ya kira shi sau biyar. Sai kanwar sa Amal itama ta kira shi five missed calls. Sai sauran goman sa-jeedah ce . Ganin harda ita a jerin masu kiran na sa . Hakan yasa shi jan dogon tsaki. Ya gaji da nacin ta. Tashi yayi daga baccin da yake. Ya janye bargon daya rufu a gefe ya mike. Bandaki ya shige bakinsa dauke da addua. Sai da ya rage cikin sa. Tukun sannan ya sakarwa kansa shower yana wanka. Ko da ya fito daga bandaki bai wani dauki lokaci ba wajen shiryawa. Ya feshe jikin sa da turaruka masu karfin kamshi. Sannan ya fice daga dakin ya saka masa key. A hanyar corridor din dakin sa yaci karo da Mamin su. "Mami .." "Na'am. Lafiyar ka kuwa?" Ya gano sarai me take nufi. Don haka ya daga hannu ya sosa keyar sa yana kakaro murmushi, "Na wartsake Mami." Harara ta dankara masa. Cikin hade rai tace da shi, "Bappan ku tun dazu yake neman ka tun kan breakfast har ya futa. Bayan kasan tunin da kuma kashedin da ya dinga nanata maka. Wallahi duk daukata baka gidan ka fita ko wani abune ya taso a makaranta. Sai kiran ka ake baka dauka. Ashe baccin da ka saba na rashin zuciya kake yi ko? Sai daka tashi sannan yanzu ka fito. Wato kai naga alama ba zaka yiwa kanka fada ba ko? Shekaru nata tafiya kannen kannen bayan ka ma wallahi sun kusa gota ka hankali. Ubangiji Allah ya shirye ka. " Tana karasa abunda zata fada masa tayi gaba. Bin bayanta yayi yana langabar da kai, "Mami.." "Wai meye ne kaketa dokamin kira?" Jan kasan leben sa yayi. Duk ta tarin shiriritar sa akwai shi da girmama iyayen sa dana gaba da shi. Don haka ya tsugunna har kasa. Cikin muryar ban girma yace, "Barka da safiya Mami." "Barkan mu dai." "Kin tashi lafiya?" "Da ban tashi ba ka ganni?" Girgiza kai yayi da sauri. Yana furzar da iskar bakin sa mai dumi . "Tuba na ke Mami." Tabe baki tayi. Ta juya ta fuce daga bangaren na sa. Ya mike daga tsugunnan da yake ya nufi ciki shima. A bakin kofar kitchen din waje yaci karo da kanwar sa Amal. "Ina kwana Yaya?" "Lafiya.. ke zo nan." Ya kirawota ganin zata tafi bayan ta gayshe shi. "Ga ni." "Kiran me kike mun a waya?" "Bappah ne yake neman ka..." "Alright. Amman sai ki ta dokamun kira ba sau daya ba ba biyu ba uhm? " Hannuwanta ta harde tana matsa yan yatsunta . Kirjinta dankare yake fal da tsoron Yayan nata. "Kayi hakuri Yaya." Bai sake ce mata komai ba. Ya karasa shiga cikin kitchen din. Food flasks din daya gani akan wani dogon ginin dake tsakiyar kitchen din ya shiga bubbudewa. Duk ba cimar sa ba ce. Don haka ya saka murafen su ya mayar ya rurrufe. Babban parlorn gidan ya shiga. Kakar su Hajiya Fadila na zaune akan doguwar kujera ta dan kishingida. Ya yinda mahaifiyar su Hajiya Hindu da suke kira da Mami tana daga kasan kujera mai cin mutum uku. Tv ce take tayi. Cikin channel dinnan ta sunnah tv. Bakin sa dauke da sallama ya shiga parlorn. Hajia Fadila na gamin shigowar sa bayan sun amsa sallamar da yayi. Sai ta hau murmushi hadi da gyara wa ta zauna . Cikin washewar fuska mai dauke da farin cikin ganin sa tace, "Dan yaye... Lafiya dai ko? " Murmushin shima yayi. Yaje har kusa da ita ya zauna daga kasan ta. Cikin ban girma yace, "Hajjaju na barka da safiya . Fatan kin tashi lapia? Ya jiki jikin na ki? Ubangiji Allah ya kara miki lapia da nisan kwana mai amfani." "Aamin Rayyanu... Da imanin Allah." "Yauwa da imanin Allah ... In shaa Allahu. " "Ka kwan kalau ko?" Ta tanbaye shi tana bin sa da kallo mai cike da zallar kauna irin ta kaka da jika. Wanda suka shaku da juna sosai. "Alhamdulillahi hajjaju na... Kin ci abinci dai ko?" "Na ci... Bara a zubo maka kai ma kaci." "Ai sauri nake Hajjaju.. na koshi." " Ka taba ganin rayuwa haka rayyanu? Kai meyasa baka san cin abinci ne? Ka dingacin abinci rayyanu. Alhamdulillahi tunda kalau ka ke. Shiru shiru ba fitowar ka. An kikkira ka a waya ma baka dauka. Akace ko ka tafi makaranta ko wani babban abun ya taso." Gyada kai yayi. Ya yinda ya zamo kasa ya zauna . Ya saka hannuwan sa biyu yana matsa kafafun kakar ta su. "Kinsan jiya da ciwon kai na kwana... Na kuma gaji . Abunda ya makarar da ni kenan ban tashi da wuri ba. " Hajia Hindu ta na jiyo su ta tabe baki. Kullum dai cikin kawo excuses yake. Gashi kakar tasu duk cikin jikokin ta. Ilahirin su rankatakaf tafu kaunar sa. 'ka dena dorawa kan ka ciwo.,.. kullum haka kake yau kace kaza ne gobe kace kaza ne. " Mami ta fada tana yatsina masa fuska. Sarai ya jiyo ta. Don haka ya daga kai ya dubi kakar ta su. Ai kuwa ta juya tace da ita, "Yo ai ba zai karyar ciwo ba ko gina wani kagaggen zancen.. Meyasa kike masa haka ne?" "Allah ya baki hakuri Hajiya. " Mami ta bata hakuri ta kulle bakin ta ba ta sake cewa komai ba. Hajiya Fadilan da kanta ta zare wani throw pillow da ke gefen ta. Ta zaro wani food flask ta dora shi akan hannun Rayyan. "Hajjaju me muka samu?" Mami na gefe tana duban su. Daman tayi mamakin ajiyar da Hajian tayi dadayar mazubin abincin ashe Rayyan ta ajiyewa shi. Ita dariya ma abun ya bata. Tayi murmushi kawai. "Bude kaci. Karin kumallo na ne dana ajiye maka." "Allah sarki hajjaju na... Nagode Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. " "Aamin Rayyanu. Allah ya maka albarka Kai da sauran naka yan uwan Amin." Hannun rigar sa yaja baya. Ya shiga dibar plantain din yana hadawa da soyayyen kwan da akayi shi roasted yasha tafarnuwa da albasa. Ba yaji sam dake hajiyan bata cin yaji. Ai kuwa ya masa dadi kamar ko da yaushe. Ya cinye tas. Ya kora da black tea. "Hajjaju Allah ya biyaki da gidan aljanna..." "Amin Rayyanu.. Tare da kai. Da sauran musulmai baki daya .." "Amin Amin." Mikewa yayi bayan ya dan zauna... "Hajjaju zan fita. Amman kafin sannan zan biya wajen Bappah.. saboda ya kikkirani shima awaya." "Allah ya temaka. Allah yabada sa'ar abunda aka fita nema. Allah ya kare ka da kariyar sa Amin " "Amin hajjaju na. Amin Amin." Ya durkusar da kansa. Ta shafa masa tana mai cigaba da masa addu'oi kamar koda yaushe. "Mami...Ina Bappah ya yi?" "Ka kira shi a waya mana... Na san dai yace zai biya gidan mansa na sharada." "Okay tohm.. Ni na fita." "Toh Allah ya temaka." Ficewa yayi. Mukullin motar sa a hannun sa. Ya nufi inda ake aadana motocin gidan baki daya. Inda ya ajiye tasa ya isa ya bude. Sai da yayi warming dinta. Tukun sannan ya shiga ya fita daga gidan bayan masu gadi sun bude masa gate. Kai tsaye ya wuce daya daga cikin gidajen man Bappan nasa da ke unguwar sharada. Mai suna HARITH OWAIS OIL & COMPANY.. . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:14_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ *_  HARITH OIL & COMPANY._*       *Yana* kai hancin motar sa bakin gate din gidan man fetur din. Masu kula da security din gidan man suka bude masa gate din da ma'aikatan gidan man ke shigar da motocin su. Daga musu hannu yayi kawai ya shige ya yi parking motar ta sa. Gyara zaman rigar jikin sa yayi. Yana mai kallon fuskar sa ta mudubin gaban motar. Fita yayi daga cikin motar ya kulle da mukulli. Kai tsaye ya wuce offishin manajan gidan man. Yana mai waiwaya wa ya hango motar mahaifin sa daga can kuryar wajen gate. Ma'aikatan sai gayshe shi suke yi. Ya shiga amsa musu . Wadanda suke gaba da shi kuma ya gayshe da su ya wuce kai tsaye sashen manaja. Yana shiga ciki bakin sa dauke da sallama ya hango Bappan na sa kuma mahaifin agare shi zaune akan babhar kujerar ofishin . Ya yinda manajan kuma ke sunkuye yana nunawa mahaifin na su takardun da ke hannun sa. amsa masa salamar sukayi. Shi dai alhaji Harith tunda ya daga kai bayan ya amsa sallamar ya mayar kan takardun. "Bappah." Rayyan ya fada hadi da zubewa kasa cikin girmamawa. "Yaya... "Ya fada cikin ladabi yana kallon Yayan na sa. Kuma wanda ke a matsayin manajan gidan man. Raihan da ga Alhaji Hydar tagwan Alhaji Hammad. Kuma Yaya ga Alhaji Harith "Mr. Ray... Ka tashi lapiya?" Raihan Yayan na sa ya tambaye shi. "Alhamdulillahi Yaya." Kara matsawa yayi daga inda ya tsugunna zuwa gefen mahaifin na sa. "Bappah barka da safiya." "Barkan mu dai." Rayyan ya saka hannu ya sosa keyar sa kafin ya sake cewa, "Naga missed calls din ka Bappah. Mami tace kana nema na. Ka mun afuwa bandauka ba.. " Shiru Alhaji Harith yayi. Bai ce da Rayyan komai ba. Sai ma sake bude sabon shafi da yayi na takardar da ke hannun sa . "Bappah a masa hakuri... Dan Allah." "Ya ci albarkacin ka . " "Godiya na ke babban Yaya..." Raihan yayi murmushi. Rayyan ya mike ya koma kujerar side chairs ya zauna. Sun dau tsawon lokaci ba wanda ke cewa komai. Rayyan nata danna waya. Ya yinda Raihan ke cike cike a takardu. Sai alhaji Harith da ke duba abu cikin computer hannun sa. "Kai mun printout din takardar dana turo Raihan yanzu." "Tom Bappah." Rayyan nata binsu da kallo ta gefen ido. Zuciyar sa na saka masa abubuwa da dama. Dan baki daya ya rasa dalilin nemen na sa da Bappah su ke yi. Bai karasa tunani da maganar da yake a zuciya ba kuwa sai tsinkayo muryar bappan na su yayi Yana cewa, "Ungo rike." "Kai Rayyan.. bappah na maka magana fa." Da sauri Rayyan ya mike ya wuce wajen bappan "Ai na gaya maka Raihan. Wannan yaron sam ba nutsuwa agaban sa. Kana gani sai uku Ina nanata masa magana yanzu bai masan inayi ba sai da na sake fada. To fa haka kullum yake. Ba chas bare as. Sai danna waya kawai. Safe, Rana da dare. Kai Allah ya shirya." "Bappah dan Allah kayi hakuri. Kaji Bappah. Dan Allah ." "Bappah a masa hakuri please." "Naji ya wuce. Allah ya yafe mana baki daya. Amma ku sani. Rayhan Kai ne sheda. Na rantse da kadaitar ubangiji wannan shine na karshe da zan sake shiga lamuran Rayyan . " "Insha Allah ba zai sake aikata abubuwan da yayi a baya ba bappah. Lokacin kuruciya ke cinsa. Kaji Bappah?" "Na ji rayhan. " "A gafarce ni Bappah." Alhaji Harith ya dakko takardar da rahyan ya masa printout ya dora ta akan hannun Rayyan "Ga shi nan wannan ne last chance dinka. Idan har wannan ma ka barnatar kudi baa samu biyan bukata ba. To gaskiya babu ruwana acikin dukkanin abubuwan ka" "Insha Allah! Bazan baku kunya ba " "Ga shi nan makaranta ce. England university ce da ke jihar mu ta kano. Wadda aka bude kwanaki can . Private uni ce wanda kaf fadin Africa yanzu baya ita gaskiya. Rike komai an gama kawai lectures zaku fara. Kana saurara na kuwa?" "Eh Bappah." "Saura yan kwanaki ku fara lectures in shaa Allah. Dan Allah ka tsaya kayi kokari ka mayar da hankali . Makaranta nawa kenan. Wannan ne karo na uku. Ka ki university of east London. Kayi shirirta wannan ta wuce. Aka sake kai ka Mahatma gandhi nan ma kaje kayi shiririta aka dawo da kai. Kaga wannan Birmingham university din. Yaya hydar da Yaya Hammad ne suka roki ne na amince kayi kai da sauran yara. Kannen kannen bayan ka gasunan sun mayar da hankali sunata karatun su. Wasun su har sun kare ma sun fara aiki. Amman kai ka ki kasuwancin ka ki karatun. Wannan shine kashedi na na farko kuma na karshe. Daga wannan karon ba hannu na acikin lamuran ka." Rayyan ya ja kasan leben sa ya ciza. Kansa a kàsa. Ya furzar da zazzafar iska daga bakin sa. Ya ma rasa abunda zai fada. Raihan ya dan saka kafar sa ya zunguro ta Rayyan din. Rayyan ya dago ya dube shi. Shi kuma sai ya masa alama da yayiwa bappan magana. "Tohm... In shaa Allahu. Bappah." "Zaka iya tafiya." "Tohm Bappah a huta lapia." Mikewa yayi ya bawa rahyan hannu sukayi sallama. Yayi kofa zai fita kenan mahaifin na su ya sake kiran sunan sa. "Rayyan" "Naam Bappah." Ya dan dakata daga wajen kofar dayake a tsaye. Hannun sa na akan murfin kofar "Tahir ma dan gidan Abu Himma shima har da shi a makaranta da zaku fara. Da dan wajen Dawud. Bashir Dawud . Sai Sa-jeedah yar deputy governor Ismail Auwalu Wadau. Daman ai tare kukayi sakandire ko. ?" "Eh Bappah... Abokai na ne...T-Boy, B-junior. Sai itama saa-jeedah muna gaisawa da ita ." "To Allah ya sa ku fara a saa." "Amin Bappah." Ya sake musu sallama ya fita. Kai tsaye ya shige cikin motar sa. Bai dauki hanyar ko'ina ba sai joint dinsu da suke zama shi da abokanan sa. Ya na karasawa ya samu waje yayi parking. Ya wuce inda sike buga snooker. Suna tsaitsaye sunayi. "Mr Ray... " Mika musu hannu yayi suka gaggaysa. Ya samu waje ya zauna. "Maza meya faru ne? Naga kamar ranka a dagule." T-Boy ya fada hadi da bude robar ruwa ya na sha. "Ba wani abu fa. Zancen karatu ne again Bappah yayi." "Ka tunamin ma. Wannan Birmingham university din ko?" "Ita fa." "Haka popsy yake ta jaddadamun.. Nima kan lalle na fara shirye shryen komawa makaranta. " B-junior ya dawo wajen su ya samu kujera ya zauna. Hadi da zaro wayar sa yana dannawa. "Guy an maka zancen makaranta a gidah ko?" B-junior yaja dogon tsaki yana yamutsa fuska. Kafin yace "Ka bari kawai. An mun mana. Ni idan na tuno da ku ne zamu koma sai na dan ji sanyi. Saajeedah ma ta cemun itama haka. " "Yeah nima ta kirani." T-Boy ya fada yana bin Rayyan da kallo. Rayyan din ya daga kansa sama yaja jan kasan leben sa. Ya dan jima kansa a sama kafin ya ja dogon tsaki kawai. Kai kana kallon su duka kasan ransu a dagule yake da zancen makantar da zasu koma. Don haka wunin ranar ba suyi sami hira ba sosai suka watse. Ko da Rayyan ya koma gidah. Mami ta saka shi agaba tayita ja masa kunne kan ya mayar da hankali yayi karatun nan .kar ya saka shiririta a kansa . Ya bita da tom kawai. Ya koma dakin sa ya kwanta. Hakan ranar ta shige masa sukuku. Har kwanaki suka ja. Shi da su T-Boy suka kammala dik wasu shirye shryen da cike ciken na karatu. Sati na zagayowa suka fara orientation activities Wanda su dukkanin su hudun ba zuwa suke ba. Karatun ma adha ruwan tsuntsaye zasuyi masa ×SULTAN ROAD× Madeeha ce a farfajiyar boys squatter din su tana karasa tattare dattin sharar data share. Sallama ta jiyo ana bankawa. Mutane hudu ta hango. Dattijo daya da wata babbar mata. Sai wasu yara biyu. Da take da tabbacin Yaya da kanwa ne saboda tsananin kamar da su ke. Fuuu matar ta shige da sauri har tana tuntube. Yayinda dattijon ke biye da ita yana doka mata kira. "Safiya.. safiya. " "Umma ga dankwalin ki.." Budurwar da ke bayan su dauke da dankwali a hannun ta tashiga fada tana nanatawa. Ya yinda dayan saurayin da ke bayan su. Na tafe yana danna waya. Tsabar hankalin sa baya jikin sa. Yana tafe hannun bibiyu yana danna wayar kansa a kàsa. Ya buge da wani gini da ke gidan flower. Madeeha ta saki baki tana duban su duka da mamaki. Da alama sune mutanen da yazed ke cewa sun tafi ganin gidah a kauye. Haka dai ta karasa hada sharar ta zubar. Ta wanke hannuwan ta. Kafin daga bisani ta shige sashen su... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:15_ --- *Kai* tsaye ta shige parlorn su bakin ta dauke da sallama . Turaren wuta dan tsinke na tashin kamshi mai dadi da saka nutsuwa. Zubewa tayi a kan kujera tana mayar da numfashi. "Ya akai Madeeha? Ba dai hakin ne ya dawo ba ko?" "Da sauki ummy. Wannan ulcer bansan ya take so tayi da ni ba." "Allah ya kara sauki rabin rai ta." Fareeha fada mata. Tana tsaye tana mayar da labulen da ta wanke ya bushe akan karfen sa. "Allah ya baki lafiya Madeeha. Da sauran dukkanin musulmai baki daya na gidah dana asibiti. Amin." "Amin Ummy." "Aamin ummyn mu." Madeeha ta fada hadi da mikewa tayi hanyar dakin su. Har ta kutsa kai zata shiga kuma sai ta juya ta dawo. "Au na manta. Ummy inaga fa mutanen da Yaya Yazed ke fada na can bangaren sun dawo fa. Ba dadewa suka shiga su kayi bangaren su." "Kai amma Madeeha da soko ki ke. Ai yanzu hakan ta faru shine baki fada ba? " "Na manta ne ummy. Yanzu ne fa." "Yanzun din. Ke Fareeha miko mun hijabi na a daki." "Tohm ummy." Fareeha ta dakko mata hijabin .Ummy ta zura shi ta fita zuwa bangaren na su. "Kuma har su nawa ne?" Fareeha ta kalli madeeha tana tambayar ta. "Su hudu nagani. Iyayen su biyu. Sai wata budurwa da wani saurayi." "Amman kin tsaya kun gaisa ko?" "Ke a gigice na gansu yasin. Yar na bin maman da dankwalin kayan maman. Ya yinda wani saurayi ke tafe kansa akan waya yana dannawa hannu bi biyu.. tsabar hankalin sa baya jikin sa ma fa buguwa yayi da bango. " "Kan babban balai..." Fareeha ta rike ciki ta shiga babbaka dariya. Hawaye na zuba. Sai da tayi mai isarta tukun sannan ta dena tana me girgiza kai kawai "Kice mun samu kawu Ashiru part two ko?" "Kai Allah ya mana tsari da irin su kawu Ashiru kinji." "Toh Aamin dai. " Suna cikin hirar ta su. Sai ga ummy ta dawo. Bakinta dauke da sallama ta shiga parlorn. "Wa'alaykm salam ummy." "Wa'alaykm salam ." Zama tayi tana lalubar yar rediyon ta. "Ummy ya akai kuma?" "Ya akai a Ina?" "Eh! Dan Allah ummy.  Ya kukayi?" Ummy ta dube su tayi murmushi kawai tana girgiza kanta. "Kamar irin aiken nawa dinnan kukayi ko ? Naje na dawo na sanar muku yadda akayi ko?" "Wh ummy ba haka mike nufi na." "Kalau muka gaisu.," Ta fada hadi da karo sautin yar rdeiyon dake hannun ta. Kasan zuciyar ta kuwa. Mamakin yadda suka karbe ta ta ke. Tamkar ta watsa musu wuta alokacin data saka kai tashiga bangaren na su. Haka zalika sai da ta yiyyo sallama sama da hudu kafin su amsa ta shiga ciki. Gaisawar kuma dakyar safiyan ta amsa . Haka zalika yaran su biyu sai ummyn ce ta musu magana. Da taga zaman bashi da amfani basu ji dadin shigar da tayi ba sai ta mike ta musu sallama ta kuma koma cikin na su bangaren. "Ai agigice suka shigo ciki.. Nace wadannan kuwa ko lafiya?" Madeeha ta katse wa ummy tunanin da ta tafi. "uhm.. Allah yasa mu dace." "Amin Ummy.." Haka dai suka shiga wata hirar ta daban. Gwanin ban sha'awa su ukun. Yanzun sun samu kwanciyar hankula da nutsuwar rayukan su. Suna ci su na sha. Ga wuta da ruwa shaa daka bude famfo. Ga fanka tanata wulwula musu iska. Sosai sun samu sauyin rayuwa mai tattare da nasarori.. **********        *********                     ******** Tashin sa kenan daga bacci. Ya farka yana mai rufe bakin sa da hammar data taho masa. Hadi da hadawa da hailala. Ya daga hannuwan sa sama ya sauke yana miqa. Daren jiya bai samu yayi bacci ba saboda sakawa da warwarar da yake ta yi. Da asubah ma dakyar ya hana idanun sa rufewa da nannauyar baccin da ke kwasar sa. Bandaki ya shiga a gaggauce ya yo wanka hadi da tsarki. Tsayawa yayi gaban closet dinsa yana mai duba kayan da zai sake.. Wata jallabiya ya dakko mai matukar tsada da kyawu. Kalar toka. Ya zurata bayan ya shafe ilahirin jikin sa da turaruwa . Pcap ya dauka ya sakata a Kansa. Ya nufi parlorn gidan yanata aiyana yadda komai zai kasance. 'Rayyanu ne?" "Eh ni ne Hajiya Makkatu ta mu. " Dan murmushi tayi. Shi kuma ya tsugunna dede saitin kafar ta. Hadi da sanya hannuwan na sa akan kafafun ta ya na matsa mata su. Ta dora tafun hannunta akan sa tana mai cigaba da murmushin da ta ke, "Allah ya yi maka albarka Rayyanu. Allah ya baka mata ta gari. Ya sanya alkhairi a rayuwar ka amin." "Aamin Hajjaju na.. Allah ya kara miki lapia da nisan kwana..." "Aamin Rayyanu. Amin. Da imanin Allah " "Da imanin Allah.. To bari na tashina tafi." "Ina za'aje kuma?" "Zanje makaranta ne hajjaju." "Ubangiji Allah yasa ku shiga a sa'a Allah yabada nasara ya dafa akan dukkanin komai" "Aamin Hajjaju. Na barki lafiya." Har ya mike zai tafi ta yafito shi. Yar kamar Jakarta da ke kusa da ita ta dauka ta zuge zip . Kudade ta curo yan dubu dubu zasuyi biyar ta danka masa a hannu Ya bude baki zai yi magana ta hana shi. Ta hanyar dora yatsanta akan labbanta. Ganin Hakan da tayi sai yayi. Shiru be ce komai ba . Ya hada hannuwan sa biyu sama alamar godiya. "Aa kai kuma Ina zuwa?" Hajia Hindu ta tambaye shi a yayin data shiga parlorn . "Makaranta.." "Toh Allah ya temaka. Allah yasa kuma ka dore da zuwan." Hannun sa ya saka ya sosa kasan keyar sa yana kakaro murmushi. "Ina kwana?" "Lapia kalau." "Bari na tafi." "Ba zaka tsaya kaci abincin ba? " "Sauri na ke... Kuma bana jin yunwa m" "Allah ya yaye maka wannan rashin son cin abincin.." Na tafin ku. Sai na dawo" Ficewa yayi da sauri. Ya shige cikin motar sa. Ya dan tasheta ta fara warming sai kuma ya fice daga gidan bayan ya tsaya sun gaysa da masu gadi. Kai tsaye ya wuce gidan su B-junior abokin sa. Da ke unguwar sultan road a karkashin karamar hukumar Nassarawa. Hannun sa daya na kan sitiyaei. Ya yinda dayan hannun kuma na cikin sumar kansa. A haka ya karasa har layin su B-junior. Ba abunda kakeji sai sautin karnuka da tsuntsaye. Tun daga farkon layin har zuwa karshen sa titi ne. An rubuta "Ambassador Dawud Bashir street." Mahaifi ga abokin na Rayyan. Wato B-junior. Dayaci sunan mahaifin baban sa. Wato kaka agare shi. Ana kiran sa da B-junior. Ambassador (jakada) ne dake wakiltar Nigeria a kasar faran sa. Horn ya danna a gate din masu gadi suka bude ya shiga daga ciki. Ko da ya faka motar. Bude kofar yayi. Ya zura kafafun sa waje. Ya yinda gangar jikin sa ke cikin motar "Yallabai sannu da zuwa." "Yauwa sannu" ""Ka shiga ciki mana yallaba" "Da ke sauri na ke. Na kira shi zai zo insha Allah.. Nagode sosai." "Toh ranka ya dade. Amin" Bai jima ba kuwa B-junior ya fito daga cikin gidah. Yana tafe yana cikin half coated chocolate chunks. "Dalla malam dago kafa mu tafi." Rayyan ya kwala masa kira yana mai masa nuni da agogon da ke daure a wutsiyar hannun sa. "Ah to kafi jirgin sama tashi.." "Haka kace?" "Tuba nake Maza..." B-junior ya bude kofar da sauri ya shiga. Dan yasan tabbas Rayyan zai iya tafiya ya barshi. "Tun asubah Umma tàsa yara sukaita mun zarya wai sai na tashi. " Rayyan yayi murmushi yana jan kasan leben sa. "Ka bari kawai ai....," Bai karasa fada ba wayar sa ta fara agajin dauka. "Waye?" Ya tanbayi B-junior yana waigen sa. "T_boy ne" "Ok ka answer." "Alright." "Yace yana jiran mu a kofar gidah." .. Okay." Karasawa sukayi unguwar su T-Boy. Yana daga kofar gidan su a tsaye. Wani katon hotel na kallon gidan na su T-Boy Suna daukar sa suka mike da mota suka hanyar sabuwar makarnatr da iyayen su suka musu tilashe akanta. *BIRMINGHAM UNIVERSITY NIGERIA* _(university in kano)_ - _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _JAMA’AR ZAFAFA BIYAR… DAMA MABIYA MASU KARATUN LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR…!!_ _BARKAN KU DA WAR HAKA… YAU DA YARDAR ALLAH MUNZO MUKU DA ABUN ARZIKI. KUNSAN KAMSHI RAHAMA NE. INA MASU NEMAN INDA ZASU SAYI TURARUKAN WUTA MASU KAMA GIDAH! DA TURAREN KAYA, TURAREN TSGUNNO, TURAREN WANKA DANA WANKI DA JIKI?_ - _KAI BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA TURAREN KHUMRAH KALA KALA DA KULACCAMS NA KECE RAINI._ _AROOS_SCENTS_ _AROOS_SCENTS_ _AROOS_SCENTS_ _KUNJI SUNAN KO? *AROOS_SCENTS*_ _*AROOS SCENTS* SUNA GARIN *KADUNA* SUNA KUMA TURA KAYAN SU A FADIN NAJERIYA DA KETARE_ _LAMBAR WHATSAPP DIN SU :07067786384_ _INSTAGRAM : aroos _scents_ _SCENT HEAVEN😍SMELL RICH! LEAVE DEM WONDER WHAT YIU USED…😍A SCENT LIKE NO OTHER. SCENT THAT WARDS AWAY SMELLS_ _KYAU! INGANCHI DA KAMSHI MAI SANYAYA ZUCIYA SAI KAYAN TURAREN *aroos scents *_ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:16_ ✓✓✓✓ *Suna* shiga cikin makarantar suka nufi wajen parking lodge da ke rufe da canopy kawatacciya da ta luntsuma da wani design da ya sake kawata ta. Su kansu wajen ya musu kyau fiye da yadda suka tsammata. Ga na'urar sanyaya waje dake busa mattatarar wajen da wani sanyi mai dadi . Fitowa sukayi bayan Rayyan ya kashe motar. Dukkanin su suka shiga juye juye suna bin makarantar da kallo. Kai ka dauka makarantar a kasar waje ta ke. Komai me tsada ne da madaukakin kyawu mai wuyar fassarawa. "Woah!! Na ma rasa me zan ce.." T-Boy ya fada yana rike da habar sa "Omo! ba kai daya ba fa. Ni ma makarantar nan ta rikirkitamun tunani. Everything feels surreal. Mr. Ray.. Kayi shiru." B-junior ya fada yana girgiza kafadar Rayyan daga karshe. Gwauron numfashi Rayyan ya sauke. Ya zura mukulln motar a kunnen sa yana sosawa. "It was beyond my expectations kam. Amma meye wani abun burgewa anan?" Rayyan ya basu amsa yana daga kafadun sa.. Dariya suka tuntsire da ita. Suna wajen a tsaye sai ga wani mutumi da jikin sa ke sanye da kayan uniform din kalar fentin makarantar da ke nuni da shidin ma'aikaci ne aciki. Gefen aljihun rigar ta sa ma a rubuce ta ke da sunan sa. Yana zuwa ya mimmika musu wata takarda kowa daya. Kafin cikin ladabi yace da su, "Ina kwanan ku? Good morning" "Alhamdulillahi.... Rabiu Hassan ko?" T-Boy ya fada yana mai karanto sunan ma'aikacin da ke jikin aljihun rigar sa. "Eh.. Yallabai haka sunan ya ke." Sunkuyar da kai sukai suna karanta takardar da ke kunshe da fatan alkhairi ga sababbin dalibai na farkon zangon karatu. Da dimbin godiya da kasancewar su dalibai na makarantar. "Yallabai idan kun karasa karanta takardar ance ku zo can tsallaken inda masu kula da dalibai ke zazzaune." "Ba damuwa Rabiu.. " "Na bar ku lafiya." "Rabiu tsaya.." T-Boy ya fada. Hadi da komawa mota bayan ya saka key ya bude yar jakar system dinsa ya zaro kudi ya rufe motar "Gashi ba yawa.." "Ahh Yallabai bar kudin ka. An hanamu karbar kudi ko cin hanci wajen dalibai." "Kakka damu. Baka kawai mu kayi ba da wata manufa ba. Karbi mana" Rabiu ya mika hannu biyu ya karba yana mai kwarara godiya agare su "Allah ya saka muku da alkhairn sa. Allah yasa kufi haka. Allah ya bada sa'ar karatu ya kara muku arziki mai amfani." "Aamin. Je ka" Ya sake dukawa yayi musu godiya ya tafi. Har zasu bar wajen sai ga wata zungureriyar jeep ta tunkaro inda sike. Wajen number motar an rufe da bakin abu da ke nuni da privacy na wani babban kusa a kàsa. Saj-jeedah ce ta fito bayan wata security ta fito daga gaba da sauri ta bude mata kofa . Wajen su Rayyan ta nufa tana rangwada. Sanye cikin doguwar riga ta abaya rantsattsiya data ci ado ta koshi ta kuma ja kudi masu yawa Komai na jikin ta designer ne latest na shekarar. Tamkar fatar bakin ta zata yage saboda tsananin yadda take wage bakin gano su Rayyan da tayi. Sake tamke fuska yayi. Ya juyar da kansa da sauri ya furzar da zazzafar iska daga bakin sa da ke nuni da yanayin da ya ke ciki. Domin annurin fuskar sa ya gushe ya rubanye da sauya fuskar da yayi ya ci magani yanata maze maze. Cikin ikon Allah yana neman abunda zai saka yabar wajen sai ga wayar sa ta fara kara. Da sauri ya dauka ya nanata a kunnen sa. Ya matsa daga wajen yana mai daga musu hannu alamar yana zuwa. "Hello Baffa Hydar! Barka da safiya Okay .. Eh.. Tohm. Okay toh. In shaa Allah!" Katse wayar yayi bayan ya gama. Ganin saj-jeedah tayo wajen sa tana rangwada. Hakan ya sashi sake nana wayar a kunnen sa yana yi tamkar amsawa yake da gaske. Murmushi tayi. Ta danna number tasa lokacin data tsaya kusa da shi. Take wayar tafara kara a kunnen sa. Bayan yayi nuni da kamar waya yake. Ya daga idanu ya sauke akanta. Tayi murmushi tana mai daga wayar ta da hannunta tana girgiza masa ita. Takaici yasa shi jan tsaki yana jan kasan leben sa. "Mr. Ray..." "Saj-jeedah..." "Uhm... Nayi wani lefin ne?" "Aina?" Ya tambayeta kansa na gefe. Ta sake matsawa gefen da yake kalla ta tsaya awajen. Ya sake kauda kansa gefe ta sake komawa inda ya kaudar. "Meyasa kake avoiding dina ne?" "Ni kuma?" "Au tambaya na ka ke? Baka daukan calls dina, Ba ka replying tons of text messages da na ke maka Rayyan.. Ba ka replying directs messages dina na social media. Inason na san dalili. Ray. Ka kalle ni " Rayyan wani abu ya tsaya ya tokare masa a makogaro. Ji yake tamkar ya hauta da bugu saboda tsananin takaici. "Ina sauraron ka... Baka ban amsa ba." "Look maybe network issue ne. My deepest apologies. Baffa ya ban sako ne yanzu ma tafiya zan." Tamkar zatayi kuka saboda yadda idanunta suka cuccuko da ruwan hawaye . Ta mayar da su da kyar tana mai dedeta kanta. "Guy ina zuwa?" Suka tambaye sa ganin ya bude mota zai shiga. "Afuwan. Baffa Hydar ne ya kira ni yanzu. Zan dakko Na'eem suna wajen aiki tare. " "Oh okay shima yayi applying nan?" "Uhm gashi kuwa? Ai abun baa cewa komai. Later." Ya bude murfin motar ya shige . Tashin motar yayi da sauri ya fice daga cikin makarantar. Ya yinda T-Boy, B-junior da saj-jeedah ke tsaye a inda ya bar su. "Muje ko baby Saj..." B-junior ya fada mata cikin kulawa da tarairaya. Fuuu tayi gaba tamkar zata tashi sama. T-Boy ya kyalkyale da dariya. Kafin yace, "Wata tana son wani... Wani yana son wata." "Mts! Kai fa banza ne wallahi." "Ah wahala. Da kai na ke? Daga yin waka? Kaga ka kama kan ka" "Ai ba a kai na aka fara ba" T-Boy ya sake tuntsirewa da dariya harda buga kafafu , "Wai yarinyar nan ita kadai ce a duniya? Tun muna kanana kake maitar kaunar ta . Baka kula kowa kanata fama da masifar kaunar ta. Ka kasa fada mata. Beside yarinyar nan wani take so daban. Shi kadai take burin ya zama MALLAKIN ZUCIYAr tah. Wannan wane irin musiba ce eh? Ni bari na gaya ma..." Bai karasa fada ba. B-junior ya janyo rigar sa ya dawo da shi baya T-Boy ya sake fashewa da dariya . "Zan rufe ido na ci maka mutunci. Mutumin banza kawai. Zan gaya mata sakon zuciya ta. Amma ba yanzu ba. So na ke ..." "So na ke sai lokaci yayi." T-Boy ya karashe zancen cikin gwajin muryar B-junior. Saboda tsabar fadar da B-junior din yake kullum har ya rike komai. Samun wasu kujeru sukayi suka zazzauna akai. Nan dalibai suka fara tudadowa cikin makarantar. Duk fa Wanda ka gani dan kusa ne a kasar. Ko dai dan babban ma'aikacin gwamnati ko babban dan siyasa ko dan kasuwa. Ba jimawa sosai sai ga dawowar Rayyan da Na'eem agaban motar. Suka faka awajen ma'adanar motoci kafin su wuce inda su B-junior suke zaune zaman jiran su. Kana kallon Na'eem kasan dan uwa ne ga Rayyan. Saboda kamar da suke . Har ta kanannadadden gashin kansu na fulanin usul. Da tsayin su hadi da kirar jikin su. Na'eem din dan uwa ne kuma tsaran shekara ga Rayyan. Dan gidan kanin mahaifin Rayyan ne. Alhaji Hydar da suke kira da Baffa Hydar . Hannu Na'eem ya babbasu suka gaysa. Yanata kalle kallen makarantar kafin ya sauke kallon sa akan ma'aikatan dake jere daliban na cike wasu takardu agaban su. An rubuta student affairs division a inda suke. "Muje ko?" Ya fada yana mai musu nuni da yatsa. "Count me out." Rayyan ya fada yana yamutsa fuska. "Bruh! Dole ne fa. Tashi muje please." "Har ga Allah banso kasancewar ka a makarantar nan ba Na'eem. " "Saboda zan dinga maka tilashe a abubuwa ko? Naeemah ma tana nan tafe." Rayyan ya wurga masa kallon takaici ya wuce. Suka bi bayan sa.. Su kansu sauran daliban sai da suka kalle su suka sake kallon su. Basu kadai ba harda ma'aikatan . Kana kallon su kasan ajebutter ne da suka tada kai da dadin rayuwa suka more. Uwa uba ga kyau da kowannen su ke da shi. Ga kwarjini da wata iriyar kasaita da cikar idanu da suka yiwa wajen da yan wajen baki daya. Haka aka dare aka basu waje. Suka ciccike dukkanin abubuwan da akace daliban suyi. Kama daga daukar elective/subsidiaries na courses. Zuwa ga sauran activities na makarantar. A take awajen aka bawa kowannen su littattafai da handouts na karatu da text books. Harda tablet phone dake cike da pdfs na karatu da biro. Bugu da kari ga I'd card da kuma gate pass na special occasions. Da pass na abinci, Komai dai tamkar a makarantun turai da ke da tsare tsare ba hayaniya. Su kansu sun sha mamakin hakan. Lalle makarantar ta amsa sunan ta. Ta kuma tabbatar ba makaranta bace irin ta jerin ta najeriya mai tattare da kalubale. A ranar ba'ai lectures ba. Ya zama open day kawai. Ga refreshments da akabi dalibai ana tambayar me kake so na ci da sha. Kama daga abincin ketare zuwa na namu na al'adun hausa na gargajiya dake da tsari a kuma tsaftace ga dadi da kamshi da ke tashi. Sanye cikin rigunan su da hula mai dauke da tambarin RANO SCRUMPTIOUS MEALS... Da na kamfanin LA COMIDA CORNER.. *S U L T A N -----ROAD* _House No: 578fd.... _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:17_ ✓✓  *** Tun safe suke gyaran gidan baki dayan su. Saboda kiran da akayi musu a waya. Na su temaka su tattare gidan dukkuwa da an dakko ma'aikata na kamfani sun gyara gidan . Sun tsaftace shi. Fareeha na sake goge goge drawer din da ke cikin dakin da suke. Daki ne da ya amsa sunan daki irin na masu matashin kai da kudi ake kuma damawa da su a gamayyar masu dukiya. Ya yinda Madeeha ke malale gadon da wani hadadden zanin gado mai hade da bargwan kwanciya. Ya sha matashin kai (pillows) Komai na dakin samfurin royals ne qirar kasar Turkey. Babban daki ne da ke dauke da kujeru na alfarma guda biyu da teburi karami a tsakiyar kujerun. Daka daga kai daga saman su kuma shirgegigar talabijin ce mai dauke da kayan kallo. Sai karamin fridge da dispenser itama a gefe. Da wani dogon abu na ma'adanar takalma. Gefen sa kuma closet ne shake da kayan sawa acikin leda an rarrataye su. Komai dai a killace kuma a tsare. Ummy ta futo daga cikin bandakin dake cikin dakin. Ta gama wanke shi. Wankewa ta biyu kenan bayan kamfani sunyi na su. "Ummy sannu da aiki..." "Sannun ku dai Fareeha da Madeeha. Allah ya muku albarka ." "Amin Ummy." "Aamin ummyn mu." Fareeha ta matsa gaban drawer tana babbankada kayan ciki da ke sakale a hangers. Dogayen riguna ne da suka gaji da tsaruwa. Kana gani kasan kayan masu hali ne. Sa hannu tayi ta zaro wata bakar riga da ke cikin ledar ta da hanger . Kara ta tayi ajikin ta tana mai kallon kanta ta cikin wani mudubi dogo dake bayyana dukkanin tsayi da jiki. Madeeha ta juya ta kalleta. Hakama ummy da tausayin su ya kamata. "Kudi suna inda suke...." Fareeha ta fada hadi da sake manna rigar a jikin ta da hannu daya. Ya yinda dayan hannun ta ke gyara hanger din rigar da ke sakale a jiki. "Suna inda suke kam Fareeha." "Kinyi kyau better half... Kyau marar misaltuwa. Danma ba a jikin ki take ba. " Madeeha ta ce da Fareeha ya yinda fuskar ta ke dada buda annurin kaunar da ta kewa tagwan ta ta Fareeha. "Kun karasa ne?" "Ni de na gama ummy. "Madeeha ta bawa mahaifiyar ta su amsa. 'kunga wasu turaruwa .." ta fada tana shinshina murafen kwalaben turare. "Fareeha... Mai da hankali ki karasa musu. Ki kuma mayar da turarukan mutane yadda suke.. Sannan wannan rigar mayar musu da ita kinji?" "Tohm ummy..." Gyaggyara rigar ta yi ta mayar da ita cikin drawer. Ta kuma gyara zaman turarukan dressing mirror din zuwa yadda su ke. "Yanzu an dena kiwon dabba mutum ake. Sai kuga wannan yadda suka ajiye komai din hikima ce da kuma gwaji. Amman idan suka zo suna tarar da komai yadda suke da yadda suka killace din. To zakuga yarda da amincewa sun shiga tsakanin mu" "Maganar ki haka ta ke Ummyn mu. Allah ya bamu wadatar zuciya.. Amin" "Aameen Madeeha.. Aamin" "Aamin" Fareeha ta fada a sanyaye itama.. "Ko ina an kammala ko?" "Eh ummy." "Turaren wutan da kuka sassaka sun cinye ko? Saboda gudun hadari." "Sun cinye fa. Awa wajen nawa amman Allah kamshin har yanzu yanayi. " "Gaskia turarukan sunada matukar kyau.. Sosai fa" "Sosai kam... Bari mu ga sunan. YERWA INCENSE AND MORE (08095215215/09044191709) Gashi wai suna garin Kano. Suna turawa da kayan su ko'ina a fadin najeriya da ketare. Bisa sari ko sayi 'dai 'dai. .." "Gaskiya ba algus. Allah kamshin har cikin zuciya ta... " "Wallahi jam. Kinga Fareeha kullo kofofin can. Ke kuma Madeeha datse musu dakunan ki bar makullan a jiki. Na gidan kuma ki kai wa babar su siddiqa.." "Amman ummy yanzu sai mu basu makullin bayan ko tsinke ba su zo sun dauke ba?" "Kar na sake na sake jin kin ce uffan... Abunda nace kenan. Don haka wuce ki je. " Ummy na karasa magana tayi gaba abunta. Ya yinda Fareeha da Madeeha ke tsaye acikin parlorn. Sunyi curko curko. "Wai ke meye ne jikin ki duk a sanyaye?" Cewar Madeeha. "Ba komai" Fareeha ta fada tana jan kafafunta cikin sanyi. "Karya kike yasin.... Dan Allah me yake damun ki?" "Hmm..m" "Ya da hmmm.? Ina sauraron ki." Fareeha ta zauna akan hannun kujera. Ya yinda dayan hannunta ke jikin kujerar tana shafa ta. Kirar royal chairs ne. Da suka gaji suka tumbatsa da haduwa. Sai sheki suke . "Madeeha.." "Na'am Fareeha.. Don Allah ki sanar mun komai. Kar ki ki fadamun. Kinji? Banason ki rage bacin rai ko yaya ne " Kada kai Fareeha tayi. Da doriyar cewar, "Tohm.." a kasan makoshin ta. Cikin sanyin jiki da sanyin murya mai tattare da dimbin damuwa tace, "Madeeha yanzu mu haka zamu karkare rayuwar mu? " "Karkare rayuwa kamar ya ya kenan? Bangane inda zancen ki ya dosa ba Fareeha.. Ki gaya mun yadda zan gane. Kin jefa zuciyata cikin rudu." Fareeha ta sake sauke dankararriyar ajiyar zuciya mai tafe da dimbin damuwa ta cigaba da cewa, "Sai yaushe ne rayuwar mu zata sauyi? Sai yaushe ne zamu yi sallama da kuncin rayuwa? Sai yaushe ne zamu samu albarkacin arziki? Shin mu kenan haka zamu kare rayuwar mu da talauci hadi da zama a karkashin inuwar arzikin wasu? Yaushe ne zamu yi rayuwa kamar kowa? Yaushe ne...." "Ya isa haka Fareeha... Ya isa... Bar cewa komai... Kuma kiyi gaggawa wajen neman gafarar ubangiji. Maganganu kikai cikin kidimewa mai tattare da dimbin rayuwa. Bakya cikin hayyacin ki... Yi sauri ki nemi gafarar mai duka." "Allah ka yafe mun.." Fareeha ta fada. Kanta a kàsa. "Yauwa rabin rai ta. Nasan tabbas zuciya batada kashi. Dan Adam ajizi ne tara yake bai cika goma ba. Sannan ki sani cewa dukkanin kowa da komai rubutacce ne daga mai duka. Domin Allah qadirun ne ala manyasha'u. Arziki ko rashin sa, Lapia da rashin ta. Samuwa ko asara. Mutuwa da haihuwa. Arziki ko talauci. Kinga duk yadda mike ganin muna cikin matsatsin nan? Wallahil azim munfi wasu samu a haka. Wasu suna nan na abinci ma nema suke. Amman du bi mu ga matsugunin zama an bamu. Muna cikin koshin lafiya, Mu ci mu sha, Mu kwanta mu farka me yafi wannan? Ga wadatar zuciya Allah ya azurta mu da ita. Ke wani kudin ma musiba ne. Masu kudi da yawa ba sa bacci saboda fargaba. Yan siyasa barin kasar suke saboda gudun hadari. Hakama yan kasuwa da ke gidaje masu tsaunika ... Duk dan tseratar da rayukan su ga halaka. Haba Fareeha bansan ki da wannan halin ba. Kuma nasan tabbas damuwa ce ta kawo hakan. In shaa Allah Allah zai shiga lamuran mu. Zai yalwata mana farin ciki marar misaltuwa. Zai azurta mu ya buda mana kofofin rahamar sa. In shaa Allah komai zai wuce. Allah baya dorawa bawa abunda ba zai iya dauka ba. Kinji ko rabin rai.?" Fareeha ta danyi murmushin da hakoran ta suka bayyyana farare tas da su a jajjere. "Na ji..." "Ma shaa Allah! Ubangiji Allah ya cigaba da dafa mana. " "Aamin Yaa Rabbi." "Aamin Aamin." Kullo windows sukayi da kofofin suka bar makullan ajiki. Babbar kofar da zata sadaa ka da cikin gidan itama sun datse ta sun cire mukullin. Madeeha na kokarin sake murde handle din kofar dan tabbatarwa da kofar ta rufu ruf kenan. Masu gadin gidan suka tura jijjigaggan gate din daya gaji da kawatuwa a kuma dakeee Zungura zungurar jifajifai har uku ne suka shiga harabar gidan. Bakake da su hakama maduban motar duk tinted glasses ne. Madeeha da Fareeha suka bi motocin da kallo. Musanman Fareeha da baki daya kacokan hankalin ta ya koma kan su. Safiya mahaifiyar su siddiqa suka fito da sauri daga bangaren su. Zaninta sauran kadan ya kunce saboda saurin da ta ke yi. Kofofin murafen motar ne suka budu. Dukkanin su suka shiga sauka daga cikin motocin. Da sauri Safiya ta kwace mukullin da ke hannun Madeeha cikin karfin ta har tana mauje mata hannu. Lamarin ya ba wa Madeeha mamaki kwarai matuka. Musanman da kunnuwanta suka fara jiyo mata kararakin da safiyan ke fada, "Sannun ku da zuwa hajjajun mu. Ashe mun kammala gyaran ko'ina a dede. Yanzun nan na koma ciki nace bari na watsa ruwa kafin ku iso. Mun sha aiki ne tun safe ba zama. Kai tsayuwar me kuke yi ne? Je kuce wa mahaifiyar ta ku babu sauran aiki tunda baku zo ba sai yanzun da mukaa karasa komai ni da siddiqa.. Sai yanzu itama take wanka.." Madeeha bakinta ya kasa rufuwa saboda tsananin mamakin abubuwan da Safiya take fada. Baki daya ta juya zancen. Cikin takaici da tsantsar mamaki tace, "Bangane muje ba. Ni da Fareeha da mahaifiyar mu ummy mu kadai ne muka gyara gidan nan muka share ko'ina muka wanke wurare hadi da saka turaruka na wuta. Narantse da girman Allah tsinke baku dauke ba. Banda yanzu wallahi baki daya yau banga fitowar ku ba ma. Mukulli kuma yanzun nan kika finkice sa a hannu na. Bacin mun gama aikin kenan ummyn mu taa koma gidah tace mu rufe ko'ina mu bar keys din a jikin kofofin..." Nan da nan safiya ta fara salati tana sallallami hadi da tafa hannaye ta nana a cinyar ta. Ya yinda Haj Ruwaida matar gidan tayi murmushi kawai. Hakama sauran yaranta da suke tare. Ameer da Abdullahi da Hibba. Yazed da ke can gefe idanuwan sa zube akan su Fareeha. Tunda Madeeha ta fara magana yake binta da kallo har ta dire zancen ta. Kafin ya sake mayar da kansa kan Fareeha. Ya shiga yi musu wani kallo mai tattare da son gano wani abu game da su. "Dukkanin ku mungode Allah ya saka da alkhairi Allah ya bar zumunci. Bari mu shiga ciki mun kwaso gajiya. "Haj Ruwaida na karssa fada tayi ciki. Ya yinda yaranta ke biye da ita a baya idan ka tsame Yazed "Fareeha, Madeeha." "Naam Yaya Yazed." "Naam Ina wuni?" "Duk lafiya kalau .. Ku gaysar mun da ummyn ku. Mungode da dawainiya. Zan shigo idan na dan watsa ruwa. " "Toh shikenan " "Yauwa kar ma ku saka maganar da safiya tayi a zukatan ku. Munsan komai. Domin akwai CCTV a ciki. Ina nufin camera me daukar bidiyon komai na cikin gidan da wajen sa. 24/7. Da mun kunna recording zamu gani." "Allah sarki. Allah ya huta gajiya." "Aamin Amin." "Tohm Yaya shikenan... " Wucewa sukayi zasu tafi. Ya danyi musu murmushi kawai. Ta gefen wuyan ta duk kuwa da mayafin da ke jikinta. Tawadar Allah ya hango. Cikin rawar jiki yace, "Kece Fareeha?" "Ga Fareeha nan. Ni ce Madeeha." Dan murmushi yayi wanda ke bayyana farin cikin da zuciyar ta shiga. Sannu ahankali zai samu shiga ta hanyar nunawa KULA wa agareta. Domin da tunanin ta yake kwana ya kuma tashi. Ita din ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH...💕 . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:18_      *Tun* da suka bar wajen Yazed suka nufi sashen su Madeeha ke jera tsaki wani bayan wani. Kirjin ta dankare yake da bacin ran safiya. Har to rasa abun cewa. Lungun da zasu shiga bangaren su suka ci karo da safiya. Da alamun daman su din ta ke jira. Tayi kerere a tsaye. Kafarta daya ta tokare ta da bangon da ta jingina. Ya yinda dayar ke a kàsa. Dankwalin nan ta cokali shi irin na ture kaga tsiya. Tana ganin su tayi kukan kura ta cukumo wuyan rigar Fareeha. Madeeha ta kwace Fareeha da kyar. "Cika ni na dake shegiya algunguma." "Dakata.... Dakata..karki sake cewa yar uwata algunguma. Sannan ba shegiya bace. Ina ganin girman ki kada ki bari ya zube. Sannan abu na biyu da ni zaki ba da ita ba. Don ni ce nan na fede gaskiyar komai. Ba Wani waswasi." "Kaji munafukai. To koma wacece dai. Ke da uwar ku ma zanyi ba ku ba.." "Ita ba sa'ar yin ki bace. Wannan sai mu. ", Kici kici suka fara kokawa. Madeeha sai tsiwa duk ta bita da yakushi. Ummy dake ciki ta fito da sauri da carbi a hannun ta. "SubhanAllahi meye hakan? Fareeha me ke faruwa?" Nan da nan Fareeha ta shiga labartawa ummy dukkanin yadda akayi da komai. Ummy ta jinjina kai tana mai kambama lamarin. Da sauri ta janye Madeeha daga kokawar da suke. Ba tare da ta jira komai ba ta wanke fuskar Madeeha da mari. Nan da nan kuwa Fareeha ta saka kuka. Daman haka sukeyi. A duk sanda dayan su yayi laifi ake kuma hukunta shi. "Dan Allah kiyi hakuri Safiya...yarinta ce. Ba zasu kara ba." "Ummy ba fa abunda na yi." "Idan kika sake bude baki kikayi magana Allah sai na mugun saba miki Madeeha. Bata hakuri." Madeeha ta daga kanta idanuwanta na zubar da ambaliyar ruwan hawayee. Ta sauke kallon ta akan safiya da ke hura hanci tana kara fankamewa. "Allah ya baki hakuri .." "Tana baki hakuri.* "Yo a ciki takeyi. Ni banji me take fada ba. " "Ki bude bakin ki ki sake bata hakuri tace bata ji ba." Madeeha ta sake fashewa da kuka. Kiri kiri batada lefi amman ummy ta dora mata doriyar ba wa safiya hakuri. "Allah ya baki hakuri.." Ta fada da karfi. Jijiyoyin kanta sun tashi rudu rudu saboda tsananin bacin ran da take ciki. "Ta na baki hakuri safiya. Dan Allah kiyi hakuri." "Matsalar ku ce. Sannan kada rana irinta yau ta sake faruwa. Dan wabillahil lazi jina jina zan wa mace. Kuma wannan ne kashedi na na farko kuma na karshe akan kokarin shisshigin da kuke kokarin mana. Daman ance tsintacciyar mage bata mage. Da izinin Allah duk bolar da aka kwaso su sai an mayar da ku. Aikin kawai" Ta buga cinya hadi da zabga musu harara ta fice zuwa sashen ta. Madeeha wani kukan ya kufce mata ta shige cikin gidah da sauri. Fareeha ta bi bayanta itama tana kukan. Ummy ta dan yi jim a tsaye sai kuma ta juya itama ta shiga ciki. Bakinta dauke da sallama . Suna zaune a parlorn. Madeeha ta kifa kan ta akan kujera tana kuka. Ya yinda Fareeha ke rungume da kan madeehan a jikin ta Waje ummy ta zauna kanta akan yar wayar ta me cocilan tana dannawa. Lalubo lambar Junaid tayi ta kira shi. "Wa'alaykm salam Yayan su. Alhamdulillahi.. Toh sai ka karaso, Allah ya temaka Amin." Suna zazzaune dai . Madeeha ta mike ta koma daki. Bandaki ta shige ta wanko fuskar ta. Ta zauna akan yar katifar ta. Ya yinda ta daga kan ta saman p/o/p. Baki daya lissafin dake cikin kanta abubuwan da suka shude ne na dazu. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya mai tattare da dimbin damuwa. Ta saka hannunta daya ta shafa kuncin ta na dama inda ummy ta faskara mata mari. Wasu hawayen masu dumi suka cigaba da zurara daga idanunta. Ba wai marin da ummy tayi mata bane yasa take kukan. Kirikirin da safiya tayi ne ta shirgo karairaki ta gaya wa masu gidan . Duk kuwa da yazed yace musu akwai CCTV da ke monitoring da recording faifen bidiyon abunda ke faruwa na cikin gidan da waje.... Gashi Yazed din kawai suka sani banda iyayen sa da yan uwan sa. Idanunta suka tariyo mata sauran yan uwan sa da suka zuba musu idanu. Dogon tsaki ta ja. Hadi da jan leben ta na kasa ta ciza. Bayan ta furzar da zazzafar iska daga bakin ta. Junaid ya shiga parlorn su bakin sa dauke da sallama. Ya tsugunna har kasa ya gayshe da mahaifiyar ta su. Ta amsa fuskar ta a sake. "Ummy bakin har sun iso ne?" Ya tambaye ta kansa a kàsa "Sun iso Yayan su.." "Allah sarki." "Duk mun kammala gyare ko'ina . Dama kusan ince tusawa mukayi. Tunda kamfani sun gyara inda ya dace. Bamu dade da gyarawa ba ma. Suka iso lokacin ni na dawo nan ina watsa ruwa." "Allah sarki. Ma shaa Allah. Allah yasa sun dawo lafiya. Amin" "Aamin."ummy ta fada. Sai kuma tayi shiru. Junaid ya daga kai ya kalleta. Yanayin da yaga fuskar ta ya tabbatar masa tana cikin damuwa. Ya juya ya kalli Fareeha da itama jikin nata a sanyaye ya ke. "Ummy wani abun ya faru ne? Uhm? Fareeha me ke faruwa?" Ummy ta sauke zuciya kafin ta shiga sanar da shi iya abunda ta sani kama daga gyaran da su kadai sukayi safiya da iyalanta basu saka hannu ba ya zuwa karar su Madeeha da ta kawo har da Marin data zabga mata. Junaid ya girgiza kai kawai kasan makoshi ya shiga nanata, "SubhanAllah...." Can ya sauke zuciya ya cigaba da cewa, " Amma Fareeha ke ai kina wajen lokacin da ummy ta dawo cikin gidah... Ko?" "Eh... Yaya" "Toh meya faru?" Nan da nan Fareeha ta sanar masa komai. Har ya zuwa biyo su da safiyan tayi . Da marin da ummy ta faskawa Madeeha. "SubhanAllahi! Yanzu ina ita madeehan?" "Tana daki." "Ki kira mun ita" "Toh yaya." Tashi tayi ta shige cikin dakin su. Madeehan na zaune akan katifa da littafin literature a hannun ta. "Rabin rai ta.. ki zo inji Yaya." "Toh." Tare suka fita daga cikin dakin zuwa parlor. "Yaya sannu da zuwa." "Yauwa sannu biyu kyautar Allah. " Dan murmushi kawai Madeeha tayi. Kanta na kallon gefe. "Ummy da Fareeha sun gayamun dukkanin abubuwan da suka faru. Kuma ina mai baki hakuri. Domin ba kida lefi aciki. Amman inason ki san cewa kamar ko da yaushe idan kwatankwashin haka ta faru. Tun ma kafin mu dawo nan gidan lokacin da muna tare da su kawu Ashiru. Ummy mahaifiyacr agare mu Madeeha. Kuma ta fimu hangen nesa. Dukkanin abunda babba ya hango to fa yaro ko ya hau tsani ba zai iya hangowa ba. Uwa uba uwace agare mu. Bamu da wanda yafita awajen mu. Haka zalika dukkanin abunda tace muyi inde bai karya shariar musulunci ba dole mu bi mu yi Madeeha. Zama da ire iren mutanen nan. Ina nufin matar da kuka samu matsala.zama da irin sh sai kayi hakuri. Irin su neman kariyar Allah ake daga sharrin su da makircin su. Dan Allah kada ki sake bari wani abun ya hadaku koda kuwa ko yaushe kece me gaskiya kamar yau. Idan ta ja ke sai ki sauke. Kinji ko?" "Naji Yaya." 'yauwa.. Abu na biyu wannan mutanen mu mukazo muka same su ba su suka same mu ba. Sun dade anan sun yi shekaru sun zama yan gidah. Don haka ba zasu bari wani daban ya kwace musu mutanen gidan ba. Kinji ko?" "Eh naji Yaya." "Toh ma shaa Allahu. Ubangiji Allah ya kade fitnah agaba. Allah ya sa wannan sabanin da aka samu shine na farko kuma na karshe . " "Aamin Yaya." "Amin" "Aamin Yayan su." Dukkanin su suka shiga amsa adduar da yayi. "Sannan ki bawa ummy hakuri. Wannan marin da ta miki ya nuna kedin me jin magana ce kina bin maganar iyayen ki. Kuma magabanta ki sun isa da ke. Madeeha rayuwar da zamu cigaba da shimfidawa a gidan nan daban ta ke da wacce mukayi a gidan mu na baya. Can din gidan mu ne. Nan kuma a karkashin inuwar wasu muke. Dole mu bi yadda tsarukan su suke. Sai a zauna lafiya. Ranar da Allah ya yanke mana da samuwar namu matsugunin shikenan sai mu tattara mu bar musu nan din. Sannan dan Allah karki ce zaki saka haushin yan gidan a zuciyar ki. Su basuda masaniyar komai." "Kuma Yaya yazed ma yace akwai CCTV zasu ga komai." Fareeha ta fada tana murmushi. "Toh kingani ko? Ma shaa Allah! Allah ubangiji ya cigaba da doramu akan makiyan mu. Allah ya dafa mana yai mana budi na gari." "Allahumma Aamin." Haka dai suka yita zantawa akan alamarin. Kafin daga bisani su shiga wata hirar. Junaid sai daya tabbatar Madeeha ta dai na fushin sannan ya mike ya tafi dakin sa. ×××× Ranaku na ta shudewa. Rayuwa na ta canzawa. Fareeha da Madeeha sun kara girma sosai. Kwanciyar hankula ya wanzu. Ya yinda rayuwar su ta samu canji sosai. Sun kare ajin babbar sakandire na daya . Wato ss1. Ga wani kasance sosai daya qullu sosai a tsakanin su da Hibba kanwar Yazed. Tsabar kawancen na su yayi nisa sosai. Hibban da kanta ta samu mahaifin su daya sauyawa su Madeeha makaranta su dawo tasu. Kasancewar ta gaban goshin sa ce yana ji da ita. Nan da nan ya saka Yazed ya yi musu sauyin makaranta zuwa ta su hibbah ta 'yayan masu kudi da ake damawa da su a gwamnati ko kasuwa. Lamarin sai godiyar Allah kawai.. Sannu ahankali duk wani matsatsi dake damun su yana warwarewa a hankali cikin ikon Allah da buwayar sa.... _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:19_      A zazzaune suke a parlorn da ke gidan su abokin su T-Boy. PSP game suke bugawa. Wayar sa ta fara kara alokacin da suke buga musun shi ya cinye B-junior. Tamkar ba zai dauka ba. Ganin data katse ake sake kira. Batare da ya duba screen din ba ya ga wanene? Hannun sa ya mika ya dauki wayar ta sa. Ganin mahaifiyar sa ce mai kiran hakan ya sanya ya mike da sauri ya yi wajen balcony ya tsaya. "Wa'alaykm salam... Na'am! Barka da rana... Okay yanzu haka? To shikenan ba damuwa zan duba din. Alright take care. " Ya katse kiran. Rike da wayar a hannun sa ya shiga Whatsapp. Ya danno kan chat din su da ita. Hotunan su ta tura masa. Ya yi zooming kowacce yana taba baki. Lock ya sakawa wayar ya zurata a aljihun gaban rigar sa ya koma ciki . "Maza ko kayi new catch ne..?" "New catch na me fa?" "Eh mana... Na budurwa na ke nufi." Yamutsa fuska yayi. Ya rike game pad din a hannun sa daya. "Kaman dai ko yaushe hotunan yan mata ne aka turo na zaba daya. Ba wacce ta mun. Ni gaba daya ma bansan meyasa ake takura mun akan na nemo matar aure ba. Me zan wa matar oho." Mtsceww T-Boy yaja dogon tsaki yana hararar Rayyan daya dau robar ruwa yana sha. "Kasan Allah ka godewa su Bappah da suke ma kokarin nema maka matar da zaka aura. Ni fa rannan mama cata mun sai nayi hankali zasu bari nayi aure. Imagine da girmana da komai amman duk da haka banda hankali awajen su." Dariya suka kyalkyale da ita. Banda Rayyan daya sake daure fuskar sa tamau. "Muga babes din...." "Ga su... Ba ruwan su Bappah ma aciki fa. "Ya zaro wayar ya mika musu. Suka shiga zooming hotunan kowacce suna kururuta su da yabawa ga tsarin kyawun kowacce da kira. Sai bayan la'asar yabar gidan ya koma gidan su. Kai tsaye ya wuce dakin Hajia Fadila . Tana zaune akan sallayar ta da carbi a hannun ta. Ya shige cikin dakin bayan yayi sallama. Tana ganin sa ta dashare hakora. Hadi da ajiye carbin da ta karasa ja a gefe. "Dan yaye. (Sunan da take kiran sa kenan. Domin ita ta yaye shi. Tun daga lokacin kuma yake hannun ta.)" "Naam Hajiya ta. Barka da rana ." "Barkan ka dai Rayyanu. Yanzu ka dawo?" "Eh Hajiya" "To sannu da kokari. Ga abinci can. Banda de da zubawa na ci ba. Ko a kara dumama maka?" "No Hajiya cikina a cike ya ke. " "Kuna dai tsayawa kuci abinci sosai a makarantar nan ko?" Dan murmushi yayi. Hadi da saka hannu ya shafo kasan keyar sa. Ya rasa ma wacce karyar ze shirya ya gayawa hajiyan. Dan gaba daya ma rabon su da zuwa makaranta tun kwanaki itama ba lectures ce ta shigar da su ba. Don haka kawai yace da ita, "Alhamdulillahi Hajia. Sosai ma" "Toh Ma shaa Allahu! Abu yayi kyau. Kana zuwa wajen bappanin na ku ko?" Sarai ya gano inda take nufi. Ya kada kai kafin yace da ita, "Eh muna waya. Rannan ma Bappah Haydar yasa na dakko Na'eem muka tafi makaranta." "Ma shaa Allah. Lokaci zuwa lokaci ka dinga zuwa gidajen su kana gayshe su musanman gidan bappan ku Hammadu. Tun da dai nan kusa ne ba nisa " "In shaa Allah Hajjaju.." "Yauwa.. Allah yayi muku albarka." "Amin Hajjaju." "Aamin." Ya dan jima suna hira kafin ya mikee ya fice zuwa dakin sa. Yana shiga ya wuce bandaki. Sai da ya rage cikin sa. Tukun sannan ya yo wanka hadi da dauro alwala. Kaya ya sauya zuwa jallabiya marar nauyi. Ya zauna a kan kujerar sa hadi da mike kafafun sa. Ya yin da kansa ke a sama yana tunani. Rayuwar baya kawai yake tunanowa. Mikewa yayi saboda tsananin yadda kansa ke sarawa. Ya nufi wajen drawer ya zaro wani dan karamin akwati baki. Takardu ne aciki da wasu tsofaffin hotuna. Hotunan ya zaro guda uku. Dik sun ja kura. Ya yago tissue ya goge hotunan. Kyakkyawar fuskar ta ta bayyana. Hakoran ta a jere farare tas. Karamin ciki da hakorin makka guda daya. Ta sha daurin ture kaga tsiya. Gefe da gefen kumatun ta sun lotsa (dimples). Hannun sa ya sa ya shafa fuskar . Ji yake tamkar itace agaban sa. Ya furzar da iska daga bakin sa mai dumi. Hannu ya saka ya kekketa hotunan. Ficewa yayi zuwa kitchen Mami ce tsaye agaban gas cooker. "Kai kuma yaushe ka dawo?" "Ban dade da dawowa ba Mami " "A kawo abinci ko? " "A koshe nake wallahi. " "Harda wallewa? Haba Rayyan. Kai shikenan haka zaka zauna ba cin abinci kamar ba namiji ba?" Sosa keyar sa kawai yayi. Ya dauki ashana zai fice daga kitchen din ta kira sunan sa, "Rayyan." "Naam..." "Me zakai da ashana?" "Zan kona abune." "Toh idan ka gama sai ka a jiye a saman cabinet su Lulu yanzu zasu iso kar su dauka." "Tohm Mami." Fucewa yayi daga kitchen din ya shige dakin sa. Ya tattaro hotunan daya yayyaga ya shige da su cikin bandaki cikin sink ya zuba su dake ba ruwa ya bushe. Ya saka ashana ya kyasta musu nan da nan suka hau konewa. Suna gama konewa ya yayyafa wa tokar ruwa ya zuba ashara. Ya koma ya kai ashanar kitchen. "Allah ya jikan ki...Nanatah" hawayen da yake kokarin makalewa ne suka shiga kwarara daga idanun sa. Ya lumshe idanun sa. Ya na mai tariyo rayuwar su ta baya shi da ita alokacin da tana raye. ××× ××× ××× *Ta kasance* jumu'ah ranar da take kebantacciya ta motsa jiki wato physical exercise a makarantar ta su ta : Eloquent international school. Daga ajin su suka fito. Dukkanin su a aji daya suke. Amman kowanne da bangaren da yake . Dukkanin su kowanne yanada kwakwalwa. Malamai da yawa na yabawa a bisa kaifin basirar su. Musanman yan biyu Fareeha da Madeeha. Fita yayi zuwa harabar wajen gidan. Wanda ke a matsayin ma'adanar motocin gidan. Kamilu driver ne a tsaye yana goge motar da ake dakko yan makaranta. Da yin cefane. "Ranka ya dade barka da rana." "Barkan mu dai kamilu. Ya aiki?" "Alhamdulillahi ranka ya dade.* "Ma shaa Allahu! Allah ya temaka." "Amin amin ranka ya dade. Ai na wanke maka motar ta ka." "Gatacan kam tana sheki lalle ta wanku. Godiya na ke kamilu. Fita zakayi ne?" "Zan dakko su Hibba ne daga makarantar" Agogon da ke wutsiyar hannun sa ya kalla . Da sauri yayi hanyar motar sa yana cewa da kamilu, "Bari na dakko su... " "Ah ranka ya dade da ka barshi." "Ai ni nayi niyyah kamilu. Ba komai ka karasa aikin ka. Bara na dakko su." "Tohm godiya na ke ranka ya dade Allah ya kara wadatar arziki. Amin" "Amin Yaa Rabbi kamilu." Daman yana ta son ganin fuskar mutuniyar ta sa. Don haka ya tashi motar da sauri ya fice daga gidan. Kai tsaye ya wuce makarantar ta su. Yayi parking a harbar wajen da aka tanadar na parking motocin iyayen dalibai ko wakilan su. Bayan ya faka motar. Ya janyo wayar sa ya shiga mayar da amsar chats din da yake ta WhatsApp. Tamkar ance ya daga kai. Yana dagawa ya sauke idanun sa akan su su uku. Ya janye da sauri ya mayar kan su su hiyu. So yake gano hakikanin gaskiya wacece Fareeha wacece madeeha idan ka tsame tawadar Allahn gefen wuyan Madeeha. Itama sai dai idan ba hijabi ta saka ba shine kake ganewa. Amman muddin tana sawa shikenan ba za'a taba gano wacece ba. Hibba ta bude baki ganin Yayan na ta. "Yaya oyoyo..." Ta bide gaban motar ta shige. Ya yinda su biyu suka bude gidan baya zauna.. Ya juyar da kansa bayan ya musu wani kallo mai wuyar fassarawa. Dukkanin su suka gayshe shi ya amsa yana sakin tattausan murmushi.... Haka ya tashi motar yana ta kallon su ta mirror. Musanman Fareeha da ke ta tsakiya. Saitin mirror din. Garin kallon su saura kadan yayi awun gaba da wani matashi dake tallan agwaluma.. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:20_ -----   Haka suka karasa gidah da karfin addu'a. Don da gasken gaske Yazed ya fada kogin kaunar daya daga cikin su. Ko Fareeha ko Madeeha . Gashi har yau ya kasa tsayawa ya tabbatar wacce daga cikin su ce ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH. ? Ba kadan ba zuciyar sa ta kamu da kaunar dayan su. Kaunar ma mai wuyar fassarawa. "Godiya dubu Yaya Yazed...." Madeeha ta yaba masa da godiya abisa dauko su da yayi daga makaranta.. "Thank you Yaya .." Hibba ma ta masa godiya. Ya yinda Fareeha tayi murmushi kawatacce . "Sannu da kokari..." "Yauwa kanne na...." Suka jera su uku. Kusan kansu daya. Sun fi Hibba tsawo da kadan. Don su din dogaye ne . Ko a shekarun su a tsawon su sai an duba. Har kofar da zata shiga sashen su suka mata rakiya. Kafin su ma su wuce boys squatter din da yake a matsayin na su. Yazed ya dade jingine da jikin mota ta baya. Ya nata saqawa da warewa akan kaunar da ke addabar zuciyar sa da gangar jikin sa baki daya. Bude mota ya sakeyi ya shige kai tsaye ya fuce daga cikin gidan . ✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ Tun da ya kwana da ciwon kan daya kwanta da shi. Bai sake shi ba sai gab da sallar asubahi ya farka Gani yayi har lokacin sallar dare da yake yi ta shude yau ya makara. Don haka ya mike da sauri bakinsa dauke da addu'a ya shige cikin bandaki. Alwala ya dauro ya shimfida sallaya ya tada sallah da niyyah. Bayan ya idar ya daga hannu yanata kwarara addu'oi. Yana cikin lazimi ne akayi kiran sallah. Ya dauki wayar sa ya fice zuwa masallaci. A kofar fita wajen gidah yaci karo da bappan su. "Bappah.." "Na'am danyaye.." Murmushi Rayyan yayi. Jin yadda bappan na su ya kira shi . "Muje ko ...? Kar mu makara." "Bappah barka da asubah." "Barkan mu dai Rayyanu ." Fita sukayi. Bappan na rike da hannun na Rayyan. Ya rike sa gam tamkar irin karamin yaron nan da ke tafe ana kula da shi. "Shi ya sa ko laifi ka mun zaka ga wani lokacin bana bi takan lefin. Kasan me yasa?" "A'ah Bappah..." "Saboda u're very religious ... Kana riko da addini sosai. Sallah bata wuce ka musanman ta asubah. Kowacce sallah kullum kana jam'i acikin masallaci. Ga yawan azumi.." Rayyan yayi murmushi kawai yana sauraron Bappan na su. Alhaji Harith ya yi murmushin shima. Kafin ya cigaba da cewa, "Keep it up ... Ubangiji Allah yasa ka dore har karshen rayuwar ka." "Aamin Bappah Amin." Karasawa sukayi cikin masallacin. Ba dadewa kuwa aka kira assalatu. Sai da aka idar da sallah. Suka karasa yan addu'oin su tukun sannan suka koma cikin gidah. Sai ga Raees yana tafe yana hade hanya. Yanata goge idanun sa da alama baccin bai sake shi ba. Ya yin da Yaseer ke biye da su a baya. "Kai kuzo nan..." Ra'ees ya karasa kusada mahaifin na su ya tsaya a gefen Rayyan. Ya yinda yaseer da ya dawo daga masallacin shi ma yaja ya tsaya. Don da farko ya dauka wani ne abayan sa da bappan ya ce su tsaya. "Wai ku kullum kamar masu kunnen Kashi? Ba zakuyi koyi da dan uwan ku ba gashi nan? Duk wata hanya ta Ibada bata wuce shi gashi nan. Ganau ne ku . Kunsan kyawawan halayen dabi'un sa. Kai Yaseer kana wani hura hanci raka'ar karshe kawai ka samu bana kyautata zaton ma ka samu dayar cikakkiya. Kai kuma Raees sai yanzu ka fito zuwa sallar ko? To ku bude kunnuwan ku kunji. Wallahi rantsuwar da babu wanin ta. Na rantse da kadaitar ubangiji idan kuka sake maimata irin yau Allah mai raba ni da ku sai ya shirya." "Kayi hakuri Bappah." "Bappah kayi hakuri." " A musu hakuri Bappah." "Sunci sa'ar ka Rayyan. Matsa kafin na mauje bakunan ku." Ya juya ya wurga musu wani kallo na kashedi. Irin ku kiyaye kan ku dinnan. Rayyan na komawa daki ya zube akan gado. Jallabiyar jikin sa ya zare ya wurgar da ita gefe ya kwanta daga shi sai boxer da singileti. Bargo yaja ya rufe jikin sa ruf bayan ya kara sanyin na'urar ac da ke sanyaya dakin. Nan take bacci yayi awun gaba da shi mai cike da mafarkai kala kala. ✓WAYEWAR GARI✓ Da wuri ya farka bayan ya yi mika yana salati. Bandaki ya shige bakin sa dauke da addua. Ya wanke jikin sa tas hadi da wanko bakin sa da brush bayan ya kurkure da mouth wash. Riga da wando ya saka na wani yadi ruwan bula. Ya yinda aikin jikin yadin yake da kwalliyar kalar ruwan bular marar turuwa. Closet dinsa ya bude yana bin kayan ciki da kallo. Hannu ya saka ya janyo person cap din sa kalar ruwan bula marar turuwa. Yabi ilahirin jikin sa lungu da sako ya feshe da turaruwa. Masu karfin kamshi da dadi. Ya fice zuwa dakin Hajiya. Yana tafe yana gyara button din hannun rigar sa. Ya ci karo da Mamin su. "Mami..." "Naam Rayyan" "Ina kwana...?" "Lafiya kalau Rayyan . An tashi lapia?" "Wallahi Alhamdulillah Mami " "Sai makaranta kenan?" Ya sosa keyar sa. Kafin ya ce, "Eh.." "To Allah yabada sa'ar karatu." "Aamin Mami." "Ga abincin ka can akan dinning ." "Tohm." Kan dinning din ya nufa ya janyo plate ya shiga harhada dukkanin abubuwan da zai ci. Yana ci yana korawa da flavored tea har ya gama tas. Tukun sannan ya mike yana hamdala. Yayi dakin Hajiya. "Assalamu alaikum Hajiya... Hajjaju..Hajjaju..." "Naam auta na.. Danyaye... Rayyanun agadas.." Ta fada tana tafa hannuwan ta. Dukkan su dariya su kayi gwanin ban sha'awa. Kafin daga bisani Rayyan ya shige kusa da ita daga kasa ya zauna, "Barka da safiya.. Hajjaju " "Yauwa barkan mu dai dan Yaye..bari a zubo abinci." "Wallahi a koshe na ke Hajiya. Ina shigowa Mami ta mun maganar abinci na na wajen dinning. Dakyar nake iya magana saboda tsabar cikina daya cika." "Kai din da baka da cin abinci ne zaka cinye komai dinning.? Kaga ai abar marmari ce. Rike yar tsala ce waina." Karba yayi ba don ya so ba. Sai dai don tausayin data bashi. Tsantsar kulawa da ya ke samu daga gareta. Kaf dangi tafi kaunar sa. "Godiya na ke Hajjaju... Abani to" "Yauwa ko kai fa dan Yaye " Mikewa tayi da kanta ta mika masa food falsk din tana fadin, "Sai da abinci ake rayuwa Rayyanu." "Hakane hajjau. To nagode." Karba yayi. Ya shiga dangwalar kuli kulin ya na ci. Sosai kuma yar tsalan ta masa dadi. Tas ya cinye ya na hamdala. Yana shige bandaki ya dauraye hannuwan sa tukun sanan ya yi mata sallama ya tafi. Su B-junior ya kira ta group call a WhatsApp. Inda ya ke sheda musu da su zo su hadu a makaranta.. Nan da nan kuwa suka zo makarantar ciki harda saj-jeedah dake driving motar ta "Gamu me zaka mana ne?" "Lectures zamuyi attending yau.," "Are you for real?" Cewar B-junior. "Dagaske?" Suka shiga jefa masa tambaya duka su ukun. "You heard me right.... Wallahi dagaske na ke. Na duba group chat din course din . Ance be taba attending ba sai wannan...So gwara nuje kawai.." "Well I'm in." Cewar saj-jeedah. "Ni ma" B-junior ya fada "Nima a hantsila da ni." Murmushi yayi kawai. Ya zaro wayar sa ya duba lokaci. Sai kuma yayi gaba suna biye da shi a baya har suka karasa cikin ajin . Suna shiga baki dayan yan ajin suka tsaya bin su da kallo . Domin su din ababen kallo ne. Sun hada kyau, kudi, da karin mulki ko sarauta . Waje suka samu daga can kujerun saman theatre din suka zazzauna.. Ba dadewa malamin ya shiga. Yayi musu sallama hadi da basu hakuri abisa rashin zuwan da ba yayi Nan take ya raba attendance paper row by row. Sai kuma ya juya gabon allon ya rubuta course name: Architectural presentation techniques. Course facilitator : Yazed Abdulrashid.. .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:21_ _   Tsayawa su kayi dukkanin daliban su kayi shiru duk suna bin sa da kallo. Yazed ya gyara tsayuwar sa sosai hannun sa rike da marker. Cikin harshen turanci ya shiga magana da tsantsar kwarewa, "Ina mai sake baku hakuri a bisa rashin zuwa da banayi na satittikan baya.. Ku gafarce ni. Wani uzuri ne ya taso wanda dole na hakura da zuwa cikin makaranta. Ko ince na bar kasar ma na tsawon lokaci. Alhamdulillahi komai ya dawo dai dai. Ba tare da bata lokaci ba zamu shiga cikin karatun gadan gadan. Kamar yadda na rubuta akan allo.. Sunana Yazed Abdulrashid. Kuma ni ne wanda zan dinga daukar ku wannan course din mai suna: Architectural presentation techniques... Ina fatan kuna saurara?" Yan ajin suka hada baki wajen bashi amsa da eh. Banda su Rayyan da ke can karshen kujerun baya. Rayyan ya sakala earpiece a wuyan sa kansa na kallon ceiling. Ya yin da T-Boy da B-junior ke yin game din Whot. Sai baby saj-jeedah da ke kallon Turkish drama na kara sevda a wayar ta dake hannun ta. "Pssssss." Ya yi fito. Yana mai daga kansa sama sosai. Baki daya hankalin sa akan su yake. Don haka ya sauka daga kan podium din da yake ya shiga taka stairs din da zasu kai ka wajen su. Har ya karasa wajen basu san dawar da ake ciki ba..kocakam hankulan su na ga abubuwan da suke yi kowannen su.. "Da kai... Da kai... Kai ma haka. Da ke da kike juyar da kan ki. Ku tashi ku fita zuwa gaban podium ku tsaya." A tare suka juyar da kawunan su suna kallon sa. Banda Rayyan da ya kauda kansa gefe yana dartse leben sa na kasa. "You in blue..... " "Mr Ray da kai ya ke..." B-junior ya fada yana mai yin dariya kasa kasa. Rayyan bai ce komai ba. Kansa na gefe. ya yinda bataliyar yan ajin suka juya suna bin su da kallo. "Walk out .. " Yazed ya fadawa Rayyan a tsawance. Ta hanyar bubbuga hannun sa akan saman desk din da Rayyan ya ke. Mikewa Rayyan yayi hannuwan sa zube cikin aljihun sa ya fice daga ajin. Ya yinda su B-junior suka bi bayan sa. Yazed ya sha mamakin halayen su. Ganin bai ce su fitan ba amman sun harhada komai nasu sunbi bayan Rayyan. Baby Saj ce ta fita daga karshe. Saura kadan ta take yatsan Yazed na kafa saboda sauri. "Excuse me." Ta bi ta gefen sa ta wuce ta sauka kasan ta fice tana kwalawa su T-Boy kira. Bayan ta dartse masa yatsa. Yan ajin suka saka ihu. Yazed ya daka musu tsawa. Hadi da ce musu su zaro paper daban su rubuta sunan su da registration numbers dinsu su miko masa. Kai tsaye Rayyan ya wuce motar sa ya bude ya shige ciki. Zai tasheta yabar wajen kenan T-Boy ya kwankwasa masa glass din motar. "Ya akai?" Ya tambaye sa yana mai zuge gilashin kasa. "Wai ya akai? Kai fa Mr. Ray abun haushin ka yafu yawa." Rayyan ya danyi murmushi kawai ya kauda kansa gefe. "Rayyan ..." Saj-jeedah ta kira sunan sa tana dashare hakora. "Na'am." "Zaka sauke ni a gidah please..." "Ina motar ki? Ko ince ina driver din na ki?" "Ai kaga ba'a tashi ba sai time yayi. Kuma banason na kira waya agano wani abun." "Alright. Ki shigo mu tafi." Bude gaba tayi ta zauna da sauri tana ta murmushi. Rayyan ya tashi motar bayan ya dagawa su B-junior hannu. "Ina zan sauke ki?" "Ina zakaje?" Ya danyi murmushi kawai. Kafin yace da ita, "Namiji ai ba sai an tambaye shi inda zashi ba ko? Zaman gidah ai sai mata." Agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta ta kalla. "Alright. Ka sauke ni agida . Amma ka tsaya a can zan karba doughnuts." "Tohm..." Karasawa yayi da motar wajen 7 to 7 Food corner ya faka. Zata fita yayi hanzarin cewa da ita, "Gashi... Codes din 2344 ne." Ya mika mata atm card dinsa. Kin karba tayi ta hanyar yin murmushi. Ta saka hannu daya ta janye nasa hannun. Yayi hanzarin zare na shi da sauri .. "Akwai kawata awajen..." "Oh okay .." "Bari na je." "Zan barki anan ne ko?" Raau rau tayi da idanu jin abudna ya fada. Sam bataso ya yi nesa da ita. Musanman yau din rana ce ta musanman agareta. Kan ta kebe ita da shi ba tare da su T-Boy ba. "Yanzu zan dawo ..." "Toh sai kin fito " "Alright." Fita tayi tanata murmushi. Ta shige cikin wajen. Kai tsaye ta wuce sashen su letter doughnuts. Ta yi nuni da wani lettered donuts da akai da sunan King da wani heart a gefe shi ma duk na donut dinne. Nan da nan ta biya kudin suka mata packaging. Ta riko a hannu ta koma wajen motar ta kwankwasa masa. Da alamun ya dauka ba da wuri zata dawo ba. Domin har yayi kasa da kujerar da yake . Kansa a sama yana lumshe idanun sa. Cire lock din yayi ta shiga ciki ta zauna. Hadi da dora kwalin da donut din yake ciki akan cinyar ta. "Kin sayo?" "Eh.." "Okay..." Ya tashi motar. Bakinsa dauke da addua. Suka hau kan titin da zai sadaka da gidan na su baby Saj. Tarin jami'an tsaro ne awajen na farin kaya dama masu bindigu. Hadi da motoci na manyan masu kudi wanda suka tada kai suka kuma tumbatsa da kudi. "Papa ya dawo... Alhamdulillahi" Saj ta fada fuskar ta kunshe da farin ciki. "Ai naga kaman ba hanyar wucewa.." "Zan samu daga can wajen wancen security din." "Okay tohm.." sake karasar da motar yayi. Ta bude lock zata fita kenan yace da ita "Kar ki manta da abun ki fa." "Na ka ne Rayyan... " "Noo... Daga nace kar ki manta da abun ki zaki ce na wane." "Allah dagaske daman na ka ne nayi ordering .." Ajiyar zuciya ya sauke. Ya juyar da kai yana kallon waje. Baki daya ma ya rasa abunda zai ce mata. Yana jiyo ta bude kofar ta fita . Sojojin suka bude mata kofa ta shiga. Juyawa yayi ya kalli kwalin donut din. Ya bude kwalin yana mai kallon donuts din da aka rubuta da king da doriyar heart a gefe Takaici yasa ya saki sirirn tsaki. Sai kuma ya tashi motar yayi hanyar gidan su. Ya shige cikin gidan. Yana mai kwalawa Amal kira. "Ga ni Yaya." "Rike ki cinye.." "Ah me muka samu? Ma shaa Allah . Thank you soo much Yayan mu." Bai sake cewa da ita komai ba ya wuce dakin sa. Wunin ranar haka yayi ta ba kuzari. Tunani barkatai na hadaa hadaa acikin kansa. ×××Haka rayuwar ta cigaba da garawa cikin ikon Allah da buwayar sa. Makaranta kuwa zuwan ta sai san da suka ga dama. Musanman Rayyan da ya tattara komai daya danganci makarantar ya ajiye a gefe. Rayuwar sa na bukatar ya gyara. Amman ya kasa rungumar kaddara sa. Aganin sa bashida wani saurin farin cikin zuciya. Gashi su hudun nan sunayen su sunyi fice a makaranta. Yayan manya ne masu kudi. Ga kyau iya kyau ga iya wanka. Amman zuwan ta asha ruwan tsuntsaye suke yi. Har ya zamto sauran dalibai na tsoron shiga cikin su ko yi musu magana. Sunada madaukakin kwarjini a idanun dalibai yan uwan su. Kai har ma da malaman. Abunka da makaranta ce ta masu hannu da shuni. Ko da lokacin jarabawa yazo. Da sunyi za su ci babu wata matsala. Maganar samun carry over ma dama babu ita a makarantar. Kowa gashin kansa yake ci. Kudi ne kawai ke magana. Danma Allah ya temaka su Rayyan din na da kokarin su dan dai basa mayar da hankulan wajen karatun ne.. ✓✓✓ "Haba Malam.. gaskiya ba zata sabuba. To har sai an jira sun turo? Ke siddiqa ki ce masa mu zamu turo manya suyi tambaya." Cewar safiya. Mahaifiyar su siddiqa. Tayi kerere agaban malam mijinta. Tana cika tana batsewa. "Yanzu banda tambadewa irin ta ki safiya kin taba ganin gidan mata sun tura maganar aure gidan su manemin ta saurayi ? Gidan budurwa su aika tambaya? Wanne irin sauri kikeyi haka? Aina aka taba haka?" "Ahayye ragadada... Yanzu sai mu zauna mu zuba musu na mujiya.? Aa wallahi kaji rantsuwar gaskiya.m" "Haka kikace? To wallahi sai dai ke ki nemi mutanen da zaki tura ba hannu na aciki...." .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:22_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ ___   *"Wohoho!!!* Ni daman na san malam ba kaunar yaran nan kake ba a cikin ran ka. Ga zahiri nan. Kiyayyar su dake cikin ranka tafito fili." "Safiya ni kike cewa haka?" "Yo ai magana ce ta gaskiya Malam. Abun boye ne ya fito fili ya bayyana " "Yanzu safiya saboda nace haka kike fadan wadannan maganganun? Aina kika taba ganin gidan mata sun tura gidan maza tambayar aure? Sai kace marasa hankula. Wane irin hanzari muke ciki da ba zamu tsumaye su ba mu jinkirta su gama shirin su su turo manya ayi tambaya ?" "A wannan zamanin da maza suka yi tsada zaka ce ba zamu tura ba? Idan ya gudu fa?' "Kiji ki da wani zance. Idan ya dena zuwa wajenta haka Allah ya kadarta. Idan siddiqa na da rabon yin aure a duniya . Aurenma da shi wannan yaron da kuke magana. Wallahi sai anyi. Amman idan Allah bai yarje ba. To fa ba..." "Waaaaaaaaaaa.." Safiya ta toshe kunnuwanta tana tafa hannuwa hadi da sakin sallallami. "Gaskiya Malam. Ban tabbatar da haka halayen ka suke ba sai tunkarowar wannan magana ta siddiqa. To inaso ka bude kunnuwan ka kaji. Uba a sunan yanka kake awajen siddiqa. Yan uwan ka ma iyayen ta ne. Haka na bangare na ma iyayen ta ne. Don haka ba sai da kai ba. Za'ai komai a gama. Ala barshi idan daurin auren ya gabato a sanar da kai." Ta karasa zancen hadi da buga tsakiyar zaninta ta saki katon tsaki ta wurga masa harara ta koma cikin daki. Tana shiga daki ta cigaba da mita. Siddiqa da ke zaune tana nunke zannuwanta ta daga idanu ta dube ta. "Menene ya faru?" "Bakya jiyo kururuwar baban ku ne? " "Da ke mp3 dina a kunne ta ke." "Hmm. " Safiya tayi kwafa. Ta nemi gefen katifa ta zauna . "Ai ingaya miki baban ku ni na kasa ganewa kamar mai bakin ciki da hassada. Kememe yaki har ya na cewa idan Allah yayi ba zaki aure shi ba dukkanin abubuwan da za'ayi ba zaki aure shi ba " "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..." "Hmm! Ke dai bari kawai. Ai sai dai yaji ranar bikin kawai kamar tashin bomb." "Gaskiya baba bai kyauta mun ba." "Bar dan abu takazar ubancan." Safiya ta bata amsa. Batare da ta kwabi yarinyar akan aibata mahaifin nata data yi ba. Itama ta kunduma zagi ta hadashi akan sunan mijin nata. ××RAFIN KANYA×× Bayan sun kammala jarabawar kare karatu ta sakandire sunyi jarabawar jamb da post utme. Su ummy suka hada kayan su zuwa kauye.. Kutsawa suke yi suna ta tafiya da kafafun su. Tun bayan da motar da suka hau ta sauke su a titi. Sanye Fareeha da Madeeha suke cikin wasu dogayen riguna bakake da Hibba ta kawo musu tsaraba lokacin data je hutu Dubai. Ya yinda ummy ma ke sanye cikin atamfar da mahaifiyar hibban ta bata a sallar baya. Junaid na bayan su rike da ledoji dauke da kaya aciki "Kai na gaji da turmutsun kasar nan wallahi. Sai wani shigewa take cikin takalma." Fareeha ta fada tana mai zare takalmin ta covered shoe da kasa ta shiga ciki ta karkade. "Ke ki dago kafa" Madeeha ta dubi Fareeha. Fuskar ta dauke da murmushi. "Ke sai wani dadi kike ji... Mun zo kauye." Madeeha abunda Fareeha ta fada ya bata dariya. Tayi murmushi kawai tana wasa da damun geron da ke gefen ta. "Tabbas dadi nake ji. Kinga tumun nan gasashi nake so nayi na ci da mun karasa." Takaicin maganar Madeeha yasa Fareeha ta tabe baki hadi da yamutsa fuska. "Meye abun so a wani tumun gero oho." "Hmm Fareeha kenan. Tawa rabin rai. Ke fa na lura idan kina ciwon mara kinfi kowa mita." Sukayi murmushi baki daya. Kafin ummy ta dan daga murya. Da ke tuni ita da Junaid sun kere su Fareehan. "Ba zaku dago kafa ba?" "Gamu nan ummy." Madeeha ta fada tana jan hannun Fareeha. "Na tsani kauyen nan wallahi." 'lafiyar ki kuwa yau Fareeha? Kauyen na ku kika tsana? Lalle wannan ciwon marar na wannan karon ya zo miki da zafi. Chab." Bata sake cewa komai ba tayi gaba abun ta. Fareeha ta bi bayan ta tana kananun mita. Sunyi tafiya mai dan tsawo kafin su fara shiga cikin kauyen. Masu mashin na daga gefen bakin kasuwa suna jiran masu hawa. Suna ganin su ummy suka tashi mashinan. Su ummy suka hahhau kan acaban. Aka kai su inda zasu sauka. Gidah ne madedeci na masu karamin karfi da wadatar zuciya da ke kauyen na rafin kanya. "Ah'ah'ah Innarajo ga su Mardeeya." "Kai Gwaggo sunana Madeeha fa ba Mardeeya ba. " "Ke ni bazan iya ba. Mardeeyan dai zan ce. Da waseelah" "Yasin sunana Fareeha ba waseelah ba." Suka tuntsire da dariya baki daya. Kafin su karasa wajen kakar ta su Innarajo. Ta tsufa sosai..An kwantar da ita akan wata yaloluwar katifa. Idanunta a rufe ta makance bata gani. "Innarajo ga su junaidu yan birni." Gwaggo ta fada da karfi a dede kofar kunnenta "Ah.. suna ina? Lale marhaban." "Ga mu nan kakus..." "Innarajon mu .." "Inna tah..." ummy ta fada. Hadi da matsawa kusa da innarajon ta saka hannuwan ta akan kafafun innarajon tana matsa mata su. "Hadiza ce.?" "Eh ni ce inna.." "Kinje makarantar? An baki kudin makarantar?" Innarajon ta shiga surutai irin na tsufan nan. Ta basu tausayi dukkanin su. Ummy ta rungume ta tsam ajikin ta tana hawayen itama. Aka dai yi yan koke koken qarin tsufan innarajon kafin daga bisani su shiga hirar yaushe gamo da su gwaggo da Bappah Borkindo. Kwanakin su goma sha hudu a kauyen na rafin kanya. Tukun sannan suka dauki hanyar dawowa zuwa cikin kano gidah. Da sati uku ma sukayi niyyar yi. Sai Yazed ya kira waya kan jarabawar su Madeeha ta futo. Labari ne mai dadi da babbar samun cigaba ga rayuwar karatun su Madeeha. Madeeha ta samu gurbin karatu na scholarship a makarantar gaba da sakandire. Kuma babbar makarantar da ake ji da ita a kàsa baki daya. Makaranta ce ta reshen kasar ingila. Wanda ko a masu kudin ma sai wanda ake damawa da su ne kan samu gurbin karatun acikin ta. Birmingham University Nigeria (university in kano) Jami'ace da ke garin Kano . Itace makarantar gaba da sakandire da Madeeha ta samu gurbin karatun kyauta tun daga aji na daya zuwa na karshe . Wani farin ciki na biyu ha'ila yau mahaifi ga Yazed ya biyawa Fareeha kudin makarantar itama ita da yar cikun sa Hibba. Da wasu yara su goma a karkashin campaign din kujerar takarar sa ta siyasa. Ranar don dadi hawaye suka din gayi sosai. Aka rasa me hana wani yi acikin su. Suka shigo garin Kano da tarin kayan kauye. Ummy ta shiga tayiwa iyayen Yazed godia bisaga abubuwan arzukan da suke musu a rayuwa. Bayan matsugunin da suka basu na kwana da daukar duk wani wahalar su na ci da tufatarwa. Komai da komai na yan makaranta sai da Alhaji Abdulrashid ya sayawa su Fareeha... Lamarin sai godiya ga Allah mubuwayi gagara misali...wai su Fareeha da Madeeha ne zasu yi jami'a. Jami'ar ma ta kudi ta 'ya'yan manyan masu kudi na kasa baki daya. ... Birmingham University Nigeria (University in kano) . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:23_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _     *Da* wurwuri Madeeha ta tashi bayan tayi sallar asubahi bata koma ba. Aikin da yake a matsayin nata da ummy ta raba musu kullum su ta fara yi. Ta wanke dukkanin bandakunan nan ga ruwa nan a famfon da ke ciki. Ta share parlor hadi da goge shi da mopper. Ta kusa karasa aiyukan ta ne Fareeha ta tashi bakin ta dauke da addua. "wai har kin kusa gama aikin ki?" "Eh mana... Na ma gama nan kadai nake jira ki tashi na tattare." "Chab.. Kai na gaji wallahi da wadannan ayyukan Madeeha. Yanzu mu da masu kudi ne da muna daga kwance ma'aikata zasu mana komai. Sai dai suce Hajia ko aunty dan 'daga kafarki zan tattare nan." Madeeha ta juya kalli Fareeha tana mai mamakin kalaman ta. Cikin mamaki ta sake daga kai ta dube ta. "Wai rabin rai meye ne kike ta kallo na?" "Lamarin na ki ne Fareeha ya fara wuce gona da iri. Muna ta rokon Allah ya yi mana canji a rayuwar mu. Allah ya karba addu'oin mu ya mana canji da dawowa nan gidan. Me muke anan din? Har wani aikin wahala mu ke anan.? Kar dai kiwa Allah butulci. Lokacin da muna unguwar gyada iya ebo ruwa kadai sai muyi sawu goma. " "Kiji ki da wata baudaddiyar magana ke kuma... " "Matsalar ki ce." "Matsalar ki ce dai...." Nan suka fara kokawar wasa. Kafin su fashe da dariya . Fareeha ta mike ta shiga bandaki ta wanko bakinta ta fara nata aikin . Madeeha ta tattare dakin sannan ta shiga bandaki tayi wanka. Bayan sun kammala dukkanin aiyukan da zasu yi. Dakin ummy suka nufa suka gyare tas. Ummyn ta futo daga bandaki ta dawo parlor. Junaid ma ya shiga parlorn ya zauna. Bayan ya zube a kàsa ya gayshe da mahaifiyar ta su cikin girmamawa. Su Madeeha ma suka fara gayshe da shi "Yaya Ina kwana...?" "Yaya barka da safiya.." "Barkan mu dai Fareeha da Madeeha.. Fatan kun tashi lafiya?" "Alhamdulillahi Yaya." "Lafiya Alhamdulillahi Yayan mu." "Ummy ina kwana mu sake gaysawa." "Ummyn mu ina kwana?" "Lafiya Alhamdulillahi biyu kyautar Allah.. Madeeha janyo kofunan can ko ku harhada shayin." "Tohm ummy." "Ke kuma Fareeha dakko biredi yana kan durowar kitchen." "Tohm ummy." Junaid ya gyara zaman sa. Kansa akan hannun sa da yake murzawa yace, "Ummy ..." "Na'am Yayan su" "Daman yazed ne dazu bayan mun dawo daga masallacin sallar asubah.." "Eh ina sauraron ka Yayan su " "Yauwa to shi ne yake cewa wai dame dame ne suka kare a kayan abinci da kayan shayin mu? Za'a kawo." "Allah sarki Yazed. Su dai basa gajiyawa. Kyale shi Yayan su. Muna da sauran kayan abinci da kayan shayi. Kaga har rafin kanya na tafi da wasu daga ciki na kai wa su Innarajo." "Wallahi basa gajiyawa. Sunada kyawawan zukata. Sai fatan Allah ya saka musu da mafificin alkhairi." "Wallahi kuwa. Allahumma Aamin" "Aamin Yaa Rabbi..." Su Fareeha suka dakko kayan hadin karin safe. Nan da nan ummy ta harhada musu komai suka fara yin karin kumallon. Intercom din su ce ta fara kara. Lokacin har sun kammala karyawar abincin da suka ci. Fareeha ta dauka da sauri ta saka a kunnenta. Daga cikin gidan ne suke kiran su tanan duk kanin lokacin da suke bukatar wani abun . Ko neman wani daga cikin su "Hello... Hibba! A'ah Fareeha ce. Eh mun tashi. Eh mun ci abinci. Okay toh" Ta ajiye intercom din bayan ta amsa kiran. Suka zuba idanu suke bun ta da kallon karin bayani. "Hibba ce ta kira wai mun tashi ne? nace eh!. Mun ci abincin safe? nace eh. Tace wacece ke magana Madeeha? Nace mata Fareeha ce. Wai to gata nan zuwa. " Bata karasa rufe baki ba kuwa Hibba ta doka sallama ta shiga parlorn na su. Junaid ya fice waje bayan ya tsaya sun gaysa da Hibba. Kaya ne dauke a hannun ta. Da wasu kayan a hannun wata mai aikin su da ke musu jeka ka dawo. Zube kayan tayi akan kujera. Yayinda me aikin ma ta dora su akan na hibban data ajiye. "Je ki Lantana." "Toh." "Ummy ina kwana?" "Lafiya kalau hibbatullah. Kin tashi kalau?" "Alhamdulillahi ummy." "Hajiyan na gidah?" "Eh." "Toh bari naje mu gaysa." Fucewa ummy tayi zuwa cikin gidan. Ta basu wuri. Hibba ta gyara zaman ta tana danna wayar da ke hannun ta. Kafin ta ajiye a gefe ta dube su tana cewa, "Gobe za'a fara orientation/matriculation din mu. So duk yau ake zuwa adau elective courses din da ake so da sauran cike ciken abubuwa daya danganci makarantar da bangaren da mu ka dauka na makaranta." "Tohm... Idan na gane nufin ki... Kina maganar mu shirya kenan mu tafi makarantar.?" Cewar Madeeha "Eh haka nake nufi." "Wadannan kayan fa?" Fareeha ta tambayi Hibba tana mai nuna kayan da yatsan ta daya Madeeha ta juya ta dubi Fareeha. Ta Kona mata rai da tambayar da tayi wa Hibba. Fareehan taki kallon ta. Hakan yasa Madeeha sake tsura mata idanu. Tana juyawa ta zabga mata harara. "Kayan ku ne.... Bana bukatar su. Bansani ba ko..Kuna so?" "Mungode Allah ya saka da alkhairi." Madeeha ta fada tana gyara zaman kayan "So kai... Ire iren su daman na ke bukata. Dan idan kayanmu na ainihi zamu sa ka ba Wanda zai jera da mu." Takaicin kalaman Fareeha. Yasa Madeeha mikewa zata bar wajen. "Ina zaki madee babe..?" Hibba ta tambaye ta. "Zan gyara ne. Ba kin ce zamu je makarantar ba?" "Eh haka na fada. Ni ma bari na je na shirya sai mu hadi a wajen mota." Fareeha ta raka Hibba har bakin kofa Tukun sannan ta koma ciki tanata murna. Dai dai da dawowar ummy daga cikin gidah. "Ke kuma rawar me kike?" "Ba zaki gane ba ummy. Kinga tagomashin arzikin da Hibba ta mana?" Ta shiga daga kayan tana mai wa ummy nu ni "Ah ah ah... Rangadi. Allah ya saka mata da alkhairin sa. Su dai basa gajiya da temakawa." "Amin wallahi kuwa." "Wai ina Madeeha ne?" "Ta shiga daki. Rabun rai. Kizo inji ummy."ta yi hanyar dakin tana kiran madeehan Alokacin Madeeha ta gama sauya kayan ta zuwa wata atamfa kalar hoda mai torches baki. Ta yafa wadataccen mayafin ta baki. "Kai dan Allah cire wannan kayan ki saka...." "Ba zan saka kowanne ba. Matsa na wuce." "Wai fushin me kike ne?" "Tambaya ta kike fushin me nake Fareeha?" "Eh tambayar ki nake... Saboda na kasa gane meyasa kike fushi da ni. Dan Allah mena miki?" "Ba abunda kika mun Fareeha. Kawai dai kin fara sauya halayen da na san ki da shi.." "Sauyin halaye kuma Madeeha? Meyasa kikace haka?" "Bar zancen nan kawai... Ki sauri ki shirya mu tafi." Bata sake ce da ita kanzil ba ta hade kayan credentials dinta original da photocopy takardu ta zuba a jaka ta fita. "Ummy kin dawo?" "Eh na dawo Madeeha.... Ai nace kina ina ashe har kin shirya." "Eh wallahi ummy " 'ubangiji Allah yasa albarka acikin karatun nan da zaku fara. Allahumma Amin" "Amin Aamin ummy.", Fareeha ta futo daga cikin daki dauke da daurin zani zatayi wanka. "Raba mana kayan Madeeha." "Ke rike ni ba son su nake ba." 'ummy kinji abunda take fada?" "Ke Madeeha meyasa kikace haka?" "Bakomi ummy kawai dai bana son kayan ne. " Fareeha da ummy suka bude bakunan su cike da madaukakin mamakin kalaman na Madeeha ...... _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:24_ *Ummy* ta matsa kusa da kujera inda kayan suke. Ta daddaga su tana mai bubbuda su da kallon gaban su da bayan su "Menene aibun su Madeeha. ?" Madeeha ta danyi murmushi kafin tace, "Wallahi ummy ba abunda sukayi. Kawai dai ni naji bana kaunar saka su. Idan na saka su dinne sai naga tamkar ba ni madeehan ba. Ina daukar kai na a wata daban... Ko kayan kwanaki data babbamu na kasa saka wasu daga cikin su. " "To yanzu ai jami'a ku ka shiga Madeeha. Da munada hali. Ai har sabon dinkuna zamu muku na zuwa makarantar . Ni banga lefin kayan nan ba Madeeha " Madeeha sai tayi shiru bata sake cewa komai ba. Ummy ta dubi Fareeha tace, "Dauki duka ke. Tunda tace bata so." "Rabin rai kar muyi haka da ke." Fareeha ta fada tana kokarin kamo hannun madeeha. Maheeda ta lura ummyn bata ji dadi ba. Don haka ta matsa wajen kayan ta dauki set uku. "Gashi na dau wadannan sun ishe ni." "Yauwa to kinga hakan shine yafi. Allah ya kara hada kan ku Amin" "Aamin ummy. " "Aamin" Madeeha da ummy suka zauna a parlor suna hira ya yinda Fareeha ta shige bandaki ta yo wanka. Hadi da shiryawa cikin daya daga cikin dandatsesen lace din da Hibba ta basu. Ta yafe jikin ta da wani mayafi me kyau sosai. "Yauwa na shirya ni ma." "Ah iyye kashe kala tawaje na." "Allah!!nayi kyau ?" "Sosai ma kuwa." "Ma shaa Allahu." Fita sukayi zuwa sashen su Hibba. Suka gaishe da maman su hibban . Sun Dan dauki lokaci suna jiran Hibba. Kafin ta karasa shiryawa ta fito. "Sannun ku. Ashe har kun shiryo." "Eh" "Kin fito ke ma ras. " "To mu tafi ko? Wai ina Yayan ? " "Yana waje ai" "Tohm mun tafi mama." "Toh shikenan. Sai kun dawo. Allah yabada sa'ar karatun" "Aamin" "Aamin Mama. " Yazed ne ya shirya don kai su. Yana tsaye a jikin motar sa qirar glk data sha fenti kalar sararin samaniya. "Kun fito yan kanne na?" "Yaya barka da safiya." "Yaya barkan mu." "Yaya Yazed ina kwana?" Suka shiga gayshe da shi daya bayan daya "Lapia kalau. Yan kanne na. Kuce har kun shirya ko yau sai jami'a ko?" "In shaa Allah yaya." Cewar Hibba. Ya yinda su Madeeha suka murmusa kawai. "Biyu kyautar Allah. Hibbatullah. Ku shiga mu tafi ko?" "Eh Yaya..." Shiga sukayi. Hibba ace agidan gaba. Ya yinda Madeeha da Fareeha ke a bayan mota. Ya tashi motar da addua suka fice daga cikin gidan. "Wacece zata karanci international relations ma?" "Ni ce Yaya..." Madeeha ta fada tana matsa yan yatsun ta. "Ke kuma wani course ne ma?" Ya juya yana kallon Hibba. "Haba Yaya wai ka manta.? Irin na Nadia. Tare muke da Fareeha" "Kinsan abubuwan se ahankali. Sai ke." Ya saita mirror saitin Fareeha. Ta dan yamutsa fuska kafin tace, "Mass communications..." "Masha Allahu. Allah yasa albarka a karatun da zaku saka fara" "Aamin ya Rabbi." "Aamin Yaya." "Aamin." Yazed ya murza madannin dake jikin gidan CD. Nan da nan kuwa speaker motar ta fara tashin karatun suratul Yusuf. Yazed ya shiga bin karatun ahankali yana lumshe idanu.... ✓✓✓✓✓ Rayyan ne da kansa ya kai su Hajiya Fadila da Bappah Hydar airport. Jirgin su zai tashi zuwa kasa mai tsarki . Su hajiyan suka fita daga cikin motar tare da kayan su. Hajiyan ta rike hannuwan Rayyan tana ta masa addua. "Dan Allah! Dan yaye karka yaada zuwa makarantar nan. Ka cigaba da zuwa kaji ko?" "In shaa' Allah Hajiya " "Yauwa Rayyanu nah. Karka manta da zuwa gidan bappanin naka kaji ko?" "Tohm Hajia. Yadda kikace ai haka za'ai." "Tohm Allah ya bada sa'ar karatu." "Aamin Hajiya Allah ya kai ku lafiya. Ya kara miki lapia yaja kwanan ki " "Da imanin Allah." "In shaa' Allah da imanin Allah Hajjaju makkatun." Sake tsugunnawa yayi ya musu sallama. Hajiyan da Bappah Harith da Bappah Hydar . Da Aunty Kulu matar Bappah Haydar . Ya koma motar sa ya shige. Wayar sa ya janyo da screen dinta ke ta haske. Missed calls ne rututu na baby Saj. Don haka bai bi takai ba. Ya jefata acikin aljihun gaban rigar sa ya tashi motar yabar cikin airport din . Kai tsaye ya wuce gidan su. Wanka ya fyalla. Yayi shiga cikin jallabiyar sa baka sabuwa gadaqau da Hajiya ta kawo masa tsaraba a waccen tafiyar tata ta baya. Ya bi jikin sa lungu da sako ya shafe da turare kamfanin giogio Armani da Hugo boss. Ya zauna kenan yana kokarin janyo PSP zai buga... Muryar Hajiya ta shiga masa reto a cikin kwanyar kansa ta, Dan Allah!Dan yaye karka yada zuwa makarantar nan. Ka cigaba da zuwa kaji ko?" Sauke nannauyar ajiyar zuciya yayi ya mike da sauri . Kai tsaye yafi ce daga cikin dakin sa zuwa wajen harabar da ake adana motocin gidan. Shiga yayi cikin motar sa ya tashe ta yabar cikin gidan zuwa makaranta. Ya zaro wayar sa ya kira B-junior ya danno T-Boy zuwa conference call . "Kun shiga makaranta kuwa?" B-junior : "Mr Ray lafiyar ka kuwa?" T-Boy: Tambaya mana shi please.. Kunnuwa na ne ke jiye mun gaibu ko kuwa?" Rayyan yayi murmushi tamkar suna ganin sa. Ya katse kiran . Direct ya wuce gidan su T-Boy. alokacin T-Boy din ma na malale akan gadon sa da ko tashi baiyi ba. Rayyan ya azalzale sa ya tashi. "Wai meye matsalar ka da wani zuwanmu makaranta yau? Gaskia bacci bai isheni ba." "Anqi a barka kayi baccin. Tashi mu tafi" T-Boy na ta kananun mita ya mike ya shige bandaki yayi wanka yaci abinci tukun sannan suka wuce gidan su B-junior . Kowanne na cikin motar sa. Motocin kuma rantsattsu na alfarma. Wanda suka tada kai da kudi suka koshi. Kai tsaye suka wuce jami'ar ta su ta *BIRMINGHAM UNIVERSITY NIGERIA* (UNIVERSITY IN KANO) TUNDA suka shiga cikin makarantar, Su Madeeha suka baza idanuwan su suna kallon ko'ina na makarantar. Harta Hibba da ta taso gidan masu kudi sai da ta raina ajinta ranar. "Mun zo fa..." Yazed ya fada yna bin kowannen su da kallo. "Yaya na rasa me zan fada ma. Lord! I'm outta words .. Makarantar nan ta hadu fiye da kalamai. Ta hadu beyond my wildest expectations." Hibba ta fada tana mai sake baza hanci "Sai ma kun shiga ko'ina da ko'ina ma shaa Allahu." Suka bubbude kofofin motar suka fito. Kowannen su yayi kyau kwarai matuka "Ku biyu tunda department daya kuke kuje ku fara rage wasu abubuwan. Ina Madeeha ke kuma muje na yi miki rakiya." Ya nuna Fareeha bayan ya gama fadar abunda zai ce. Fareeha tayi dariya tana nuna Madeeha da yatsa. "Ga Madeeha nan." Suka kyalkyale da dariya ya juya saitin Fareehan ya mata wani kallo mai dauke da tacacciyar kaunar da yake mata.. Amman ya kasa gaya mata duk tsawon shudewar lokuta. "Mu je ko.., Madeeha?" Madeeha tayi gaba yana biye da ita. Kafin su jera atare suna tafe suna hirar su. Zuwan su kenan suka faka a kofar student affairs gate. B-junior nata jera tsaki. Gefe daya Kuma T-Boy ne ke ta kamo sunan Rayyan yana kananun mita. Rayyan ya juya ya sakar musu tsaki.Dan shima mitar da suke masa ta ishe shi, "Ya isa hakanan haba mana. Nace muku ni bansan yau ba lectures ba. Bansan da wani orientation/matriculation day na sababbun dalibai ba. Da ace na sani me ze kawo mu cikin makarantar.? Bayan lectures ma ba zuwa mike ba. " Haka dai sukaita korafe korafen su suka dena. Takaicin su ya sashi matsawa can nesa da su wajen wani benchi ya zauna. Ya daga wayar sa saitin idanun sa yana dannawa. Dai dai lokacin da Madeeha da yazed suka tunkaro wajen. Yazed na bayan ta kadan yana waya. Yayinda Madeeha ke agaba. Guguwar iskar da akeyi ta daga mayafin ta ya koma gefe daya. Ta saka hannu tana janyo mayafin don rufe jikin ta Duk abinnan akan idanun Rayyan daya saki lebe da saleba yana binta da kallo tamkar zai mayar da ita cikin sa. Kallo ne daya da yayi mata bisa qa'ida. Amman tundaga wannan kallon ZUCIYAR sa sai ta kamu da kaunar ta. Tamkar shigar iska haka kaunar ta ta shiga ilahirin duk wani sashe da rassa na jikin sa. Madeeha ta juya tana jiran Yazed ya karaso. Yazed din ya mata alama da hannu da na zuwa. Ita kuma sai ta saki tattausan murmushi mai tafe da wanda ya kalla. Har suka bullewa ganin sa. Rayyan bai fasa binta da kallo ba. Kallo ne kamar zai hadiyeta. Kallon ta yake tamkar zai mayar da ita cikin sa. Kallon ta yake tamkar ya dauke ta ya gudu. Kallon ta yake don tuni tamkar ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH... Yana can yana kallon hanyar da suka bacewa kallon sa. B-junior da T-Boy na tsaye kerere akan sa. Har sai da B-junior din ya dumama masa dundu a baya tukun sanan ya dawo daga duniyar kallon Madeeha daya lula. "Kai meyee haka ne ? Lafiyar ka kuwa Mr Ray?" 'ina tayi?" "Wa?" "Wacece...Ina tayi? Ko gamo kayi? Yau kai ne da tambayar ina tayi? Mutum ko aljan?" Rayyan ya ja kasan leben sa yana ciza. Hadi da fuzgar da zazzafar iska daga bakin sa. Har ya tsaya yana tunanin ina mafita? Sai kuma ya bar wajen da sauri ya nufi hanyar daya ga tabi.... . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:25_    *Kalle kallen* inda zai bi ya shiga ya yi. Saboda hanyar ta rabu gida biyu. Da dama da hagu. Daya ta bangaren social sciences ce. Ya yinda dayar ta ke ta sciences wato ta faculty din su.. Hannun sa ya saka ya shafo kansa da kasan habar sa. Hadi da furzar da iskar bakin sa mai zafi. Ya bi bayan faculty dinsu. Dalibai na rututu sanye wasun su suke cikin matriculation gowns. Ya dubi wani saurayi da ke zaune akan benchi yana karanta littafin da ke hannun sa. Rayyan ya karasa wajen sa ya bashi hannu suka gaysa. Cikin jan kasan leban sa ya dubi shi yace, "Dan Allah abokina tambaya na ke." "Toh Allah yasa na sani." Bakin sa yayi nauyi ya rasa ta ta inda zai fara tambayar sa. Sam bai taba shiga cikin yanayin nan ba. Wai yau shine ke neman zaucewa akan wata ya mace. Macen ma yarinya karama da yake tunanin ranar itace farkon shigar ta makarantar a matsayin fresher ta year one. "Ina sauraron ka... Tambayar da ka ce." Saurayin ya fada yana binsa da kallon karin bayani. Ya sake sauke katuwar bahaguwar ajiyar zuciya kafin yace da shi, "Dan Allah tambaya na ke ko kaga wata haka yarinya ta wuce tana ta sauri?" Saurayin ya sake duban sa. Ya dubi bataliyar mutanen da ke wucewa suna kai kawo. "Ai abokina mutanen da suke hada hadar wucewa da dawowa suna da yawa. Kusan ince masu saurin ma sunfi yawa " "Hakane ...Nagode." "Yauwa..." Ya sake bashi hannu sukai sallama ya juya ya koma wajen su T-Boy. Ran sa dik a jagule ba bu dadi. Suna ganin sa suka nufe shi kowanne da tambayar da yake masa. Ya ja siririn tsaki yana kauda kai gefe. "Ni banga abun dariya ba anan..." "Wai mutumi na daga kalon da kayo mata kwaya daya shine har zuciyar ka ta ka mu?" "Tambaya mana shi dai maza. Lamatin fa ya fara ban mamaki. Bantaba gamin Mr Ray ya shiga wani yanayi na kwatankwacin haka ba tunda na ke face yau..." "To gashi Nan dai wata tayi sa'ar sukurkuta mana shi." Suka sake fashewa suna tuntsirewa da dariya irin mai kai mutum makura dinnan da sanya shi cikin takaici. Ya sake jan wani tsakin a karo na ba adadi kafin ya juya ya bar musu wajen ya koma can wajen wasu kujeru ya zauna. Wasu mata daga gefe nata bin sa da kallo kamar zasu hadiye shi. Hakan da sukayi ne yasa shi zaro gilashin sa ya zura a idanun sa. ✓✓ Tsaye ta ke agaban bulletin din na su tana mai rubuta yan abubuwan da ya shafi harkar bangaren karatun nata a jikin notepad. Ya yinda Yazed ke daga can gefe da waya a sakale a kunnen sa yana amsawa. Bayan ya karasa wayar ne ya matsa dan nesa da ita yana ce da ita, "Kin dauki elective courses din? " "Eh na dauka har da na mass communication me four credit loads." "Ma shaa Allah. Kinga kuwa point dinki ze daga musanman idan kin samu A ko B. Allah yabada saa Amin." "Aamin Yaya Yazed." Haka dai Madeeha ta kammala komai daya shafi bangaren cike cike da rubuce rubucen da zata adana tare da temakwan Yazed . Bayan sun karasa ne suka koma wajen su Fareeha da Hibba. Wadanda alokacin ma sun karasa kammala komai su ma. Student affairs suka nufa suka karbi matriculation gowns suka sassaka. Kafin daga bisani su wuce princess Diana auditorium inda ake taron na matric. Sannu ahankali haka suka karasa dukkanin komai da ya kasance zasuyi aranar. Yazed ya tsaya tsayin daka wajen gamin sun gama komai aranar. Sai gab da magriba sannan suka fita daga cikin makarantar suka koma gidah.    Ko da suka karasa gidah. A matukar gajiye suka sakko daga mota. Hibba ta wuce cikin gidah da sauri. Ya yinda su Fareeha ma suka shige na su bangaren da ke boys squatter. Ko da suka yi sallama. Zubewa kowannen su yayi a kàsa . Madeeha har da mayar da numfarfashi. "Karatu da dadi da wahala... Allah ya bamu ikon farawa kalau." Cewar Madeeha. "Wato ummy yau munci gajiya wallahi." Fareeha ma ta fada tana bubbuga kafafunta da hannun ta na dama. Saboda tsananin ciwon da suke mata. "Hakane dama ai. In'shaa Allahu alkhairi nan gaba karatun zai zame muku baki daya. Allah kuma yasa ku fara a sa'a. Allah ya sanya albarka Amin. " "Aamin Ummy." "Aamin ummyn mu." Haka dai suka cigaba da hirarrakin su. Junaid ma ya dawo daga tasa makarantar. Ya samu degree aji na biyu a wata jami'a da ke garin na kano. Labarta masa yadda yadda su kayi cike cike da komai da ya dangance su a makarantar sukayi. Wani labarin ya sa shi dariya wani ya tausaya musu. A haka har lokacin baccin su yayi. Junaid ya tashi ya koma dakin sa. Kafin daga bisani ma Ummy tayi nata dakin. Ko da suka koma nasu dakin hirar suka cigaba da yi iya su biyu. Fareeha tayi murmushi kafin ta cigaba da cewa, "Kinga yan gayu a faculty dinnan namu? " "Haba ..?" "Wallahi Allah kuwa .. Kowanne yana ji da kansa. " "Ni banma tsaya bi ta kan su ba. Na matukar gajiya." "Gamu da ma acikin gidan yan gayu. Unguwar yan gayu..Mun zama yan gayu." Madeeha ta daga kai ta dube ta. Kafin ta saukar da shi kawai tana girgiza kai, "Meya faru rabin rai?" "Fareeha har tambaya ta kike meya faru?" "Eh saboda kina neman janye wa zuciyar ki da kwakwalwar ki inda kika fito da tsatson ki ma baki daya." "Yanzu me nayi anan?" "Ni de shawara na baki kada rudin duniya ya debe ki. Ki mance inda kika fito." "Toh naji naji .." "Allah ya baki hakuri." "Kema Allah ya baki hakuri." Murmushi suka yi wa junan su. Sannan suka rungume juna cike da zallar kaunar da suke wa junan su. ✓✓✓✓. ✓✓✓✓. ✓✓✓✓. *BIRMINGHAM UNIVERSITY NIGERIA* (UNIVERSITY IN KANO)    Da wuri ya tashi ya gama dukkanin abubuwan da zai yi. Shi kansa yayi mamakin tashin na sa da wurwuri domin alarm din da ya seta ma bai buga ba. Ya riga alarm din tashi da awa daya da  mintina sha takwas. Ya feshe jikin sa da turaruwa na ruwa da na fesawa. Kai tsaye ya fice daga dakin ya wuce parlorn da zai saadaka da kofar fita waje. Hajia Hindu ce zaune akan kujera. Tana dauke da remote tana canza channels. "Mami.." "Na'am Mr Ray... Yau ni ma na 'dana ko?" Dan murmushi yayi ya tsugunna, "Ina kwana Mami?" "Lafiya kalau Alhamdulillah.." "Ina su Amaal ko sun tafi school ne?" "Yanzu ta zo ta gayshe ni tatafi wanka kasan yau wai zasu excursion kasuwar singa " "Allah sarki.... " "Makarantar zaka tafi ne?" "Eh in'shaa Allahu Mami.. zan biya na gayshe da su Mama kafin na wuce" "Ai gwara ka dinga zuwa makarantar Rayyan. Allah ya temaka Amin " "Aamin Mami. Aamin" "Ka gayshe da su" "In shaa Allahu zasu ji." "Allah ya temaka Amin." "Amin Amin ." Ya mike tsaye yana cewa da ita, "Na tafi." "Tohm Rayyan.. Allah ya dawo da kai lafiya. Allah ya bada sa'ar karatu Amin" "Aamin." Ficewa yayi daga parlorn zuwa wajen motoci. Ya tashi motar sa da addua ya fuce daga gidan kai tsaye ya wuce... ×LT 'O' AVENUE× Tun daga bakin kofar gate din gidan gaban sa ke faduwa.... Baya kaunar shiga ciki. Ya sanya hannun sa kan kirjin sa dake masa barazanar bugawa zai fado a kàsa... Ya runtse idanun sa da ke masa nauyi ya danna kan horn. Mai gadi ya tashi daga ciki ya bude masa. Shigewa yayi ciki bayan ya dan dakata ya tsaya sun gaysa da ma'aikatan gidan.. Da sallama a bakin sa ya shige wajen motoci ya faka motar. Kafin daga bisani ya fita daga cikin motar. Kafafun sa na masa rawa. Yayin da idanuwan sa ke masa barazanar rufuwa ruf. Kunnuwan sa na masa gizon muryar ta. Idanuwan sa na tariyo fuskar ta. Hailala ya shiga yi yana cije kasan leben sa. Haka ya karasa shiga cikin gidan bakin sa dauke da sallama...... _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:26_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _ *Hajiya* Bintu na parlorn sama ta jiyo alamun motsin an bude kofar kasa an shigo. Rage muryar karar talabijin din da ke nuna faifan bidiyon labaran CNN tayi. Ta mike daga parlorn ta sauka zuwa kasan.. A kujerar dake cin mutane uku ta hange shi a zaune. Bayan kujerar ake gani ba gabanta ba. Don haka ta bayan ta gano shine. Ta bude baki zata kira sunan sa kenan. Nabeelah 'yar ta ta karshe ta karasa parlorn tana kiran sunan Rayyan din. "Hamma Rayyan..." "Na'am baby sis.... Ya kike?" "Lafiya kalau hamma. Ya su Amaal?" "Duk suna nan kalau. Na baro ta zasuje excursion." "Allah sarki." Murmushi ne ya fadada a fuskar Hajia Bintun.Na ganin yadda suke ta hirar su kamar ko da yaushe idan ya waiwayo su.  Ta karasa cikin parlorn tana cewa, "Rayyan..." Juyawa yayi ya dubeta . Tamkar zai tashi da gudu yabar parlorn. Sai kuma ya danne kawai. Ya kakaro murmushi , saboda idan yana kallon ta. Rayuwar baya ce kawai ke dawo masa. Yana kuma sake ganin baqin ta. Don haka ya daure kawai tare da fada mata, "Ina kwana?" "Lafiya Lau Rayyan...Yau ka waiwayo mu kenan ko?" Harshen sa ya dan zaro wajen lips din sa ya ciza hadi da furzar da wata iska mai dumi yace, "Yanzu ma makaranta zan wuce. Agayshe da Bappah." "Ba zaka zauna ya dawo ba ? Eh Rayyan?" "Sauri na ke ne... Amman maybe na dawo tanan mu gaysa ko da ba yau ba." "Yauwa to ..Dan Allah ka temaka kaji?" "In'shaa Allahu.." "Yaya ka fara zuwa Birmingham uni ko?" "Eh baby sis.." "Nima idan result dinmu ya futo Nan nake son shiga." "Allah yabada sa'ar sakamako mekyau" "Aamin Yaya.. Amin" Har waje ta raka shi suna ta yar hirar su. Ya yin da Hajia Bintu ke leken su ta window. Komawa tayi sama ta saki labulen jikin ta sanyaye. Ganin dik tsawon shekarun nan har yanzu yaki sakin jiki da ita. ×BIRMINGHAM UNIVERSITY NIGERIA × Sannu ahankali ya karasa makarantar daga gidan su. Yana driving a slow ne. Saboda ko zai gano wulgawar ta Yana driving yana kallon side mirror. Ya dade awajen gate ba ita ba alamar ta. Har dai ya hakura ya shiga gate din da motar sa Bai parking a faculty dinsu ba. Wajen student affairs yayi parking din motar tasa. Ya futo ya jingina da murfin motar. Wayar sa ce tayi kara ya dauka ganin B-junior ne. "Ina cikin makaranta ma a yanzu haka... Saboda me zan maka karya? Wallahi ina cikin makaranta. Alright sai kun karaso.." Ko da B-junior ya katse kiran tsayawa yayi yana bin wayar sa da kallo. Yau Mr Ray ne ya riga su shiga school. Da sauri shima ya tashi ya fada bandaki ya wanko jikin sa ya sauya zuwa wasu kaya da sukayi matukar masa kyau. Yana ta tsaye a student affairs . Tamkar ance daga idanun ka. Dagowar da zeyi kenan ya sauke kyawawan dara daran idanuwan sa akan ta. Tana tafe sanye cikin doguwar riga purple and white color ta atamfa. Ta yane kanta da wadataccen mayafin fari. Da idanuwan sa ya shiga kare mata kallo. Ya yinda bugun zuciyar sa ya tsananta ana jiyo karar bugun. Bangaren social sciences ta nufa . Yana biye da ita ta baya. Tamkar rakumi da Akala. Ganin ta yayi ta tsaya agaban bulletin tana jotting wani rubutu a littafin da ke dauke a hannun ta. Wani twin theatre ta nufa. Da alamun anan za'ai musu lectures din. Student sun dan fara taruwa. Komawa yayi gaban bulletin din ya dauka a wayar sa. Yana tsaye ya rasa abunyi Wasu maza sunzo wucewa sunata hira da alamar yan ajin ne. Kuma class rep ne da yan uwan sa dalibai. Saboda yadda yajiyo su suna maka masa kira. Rayyan ya kasa samun nutsuwa sai da ya je wajen class rep din ya masa yan tambayoyin daya danganci ajin. Malamar da zata dauke su course din ba zata samu damar zuwa ba. Amman tayi grouping dinsu ta aikawa da class rep ya kira suna da reg number duk wanda ke acikin list din yayi signing attendance. Rayyan ya shiga ajin ya zauna. Daya bayan daya ana ta kiran sunayen su har Allah yasa akazo kanta . Aka fadi sunan ta da registration number dinta, "Sms/16/Irs/00098657 !! Madeeha Sufyan zubair.." Shine registeration number din Madeeha da sunan ta. Nan da nan kuwa Rayyan ya tariye sunan nata da registeration number din ta acikin kwakwalwar sa. Kafin daga baya ya tashi yafuce daga ajin. Ya sake zuwa wajen time table din su Madeeha da ya tabbatar nasu ne sanan ya tafi. Zuciyar sa fara tas da ita. Ya samu abunda yake nema. ✓✓✓ Zuwan madeeha jami'ar. Ta sanyawa Rayyan wajibcin zuwa kullum ko da kuwa basuda lectures sai ya shigo dan Madeeha Gashi bai taba mata magana ba. Amman dik wani abu da zatayi sai ya sani. Wata irin kauna yake mata marar algus. Kauna wadda Allah kan dasawa dan Adam. Wacce batada iyaka akan wanda ake yiwa din. Gashi lokaci ysna ta ja. Har sun saba da makarantar. Fateeha da Hibba department dinsu daya. Ya yinda ita kadai department dinta daban... ××××××××××× Cikin nutsuwa su ke tafiya su biyu. Fareeha sanye cikin mayafi ja . Daya amshi kalar wasu torches da ke jikin material din jikin ta. Ya yinda Madeeha hijabi ta saka kalar sararin samaniya daya sha karin guga... Madeeha ta dubi Fareeha, "Kinsan cewa abunda kikayi baki kyauta ba ko?" "Bangane abunda nayi ban kyauta ba. Me kike nufi Madeeha?" "Hmm Fareeha kenan.. Kinsan shi zancen duniya ba ya boyuwa. Musanman zancen ma daya danganci wanin ka Fareeha... Ba'a canzawa tuwo suna.. Karki dore da sababbun halayen da kika tsira bazasu fissheki da komai ba sai da na sani agaba.." Fareeha taja tunga ta tsaya a lokacin da kunnuwanta suka jiye mata abubuwan da Madeeha ke fada akan tah... "Sharri zaki mun?" "sharri kuma? Toh kinga ko furucin da kikai yanzu ba ya daya daga cikin halayen ki a baya Fareeha.." Tsaki sosai taja. Da niyar ta sake dakatar da madeehan sai kuma wata mota ta tunkaro inda suke. Madeeha tayi gaba kawai bata sake bi ta kan ta ba. Tajiyo hucin tsayawar motar awajen Fareeha. Ta kuma jiyo maganar Fareehan suna gaysawa. Da kawayenta mata aciki. Girgiza kai kawai tayi. Ta mike zuwa hanyar department dinsu Kamar ko da yaushe yana zaune akan wasu kujeru na gini da ke kofar department din. Yayin da gaban sa robar ruwa ce ta nestle. Ya daga idanu kanen.. Kallon su ya sauka akan juna. Ya yin da Madeeha ta chuno baki gaba. Hade da wulkita idanu zuwa na bacin rai ta wuce shi fuuu..Bayan ta dankara masa harara yar gaske...Domin cikin dan lokacin da suka dauka na mayatar kallon da yake mata. Ta aza hakan a matsayin takura da takaici. Daman zuwan ta kawai ya ke jira. Kuma ya gani. Domin ita din ta zamar masa tamkar abincin da ke bawa idanun sa nutsuwa. Zuciyar sa ta karkata da ita. Tazamar masa MALLAKIN ZUCIYAH... Ba yada babban burin da ya wuce na ta waiwaya ta kalle shi. A kullum bakin sa na kaunar furta mata martanin da suka yi wa bakin na sa a koda yaushe nauyi "KI KULA NI.... Ya furta ahankali cikin kasan zuciyar sa. Ya furzar da iskar bakin sa mai zafi... Tabbas ya kara tabbatarwa kansa ya kamu da kaunar wadda bata san yanayi ba. Wadda ta tsane shi fiye da kowa da komai. Wai yau shi Rayyan Hammad ke dauke da makauniyar kaddarar kaunar yar tahalikar yarinyar da ke kasan kasa da shi a komai na rayuwa... Madeeha Sufyan zubair.. Ya koma wajen su T-Boy dake wani kawataccen garden ya zauna. Ya dubi T-Boy da ke candy crush a wayar sa. Yace da shi "Kaunar ta na ke T-Boy. Kauna irin wadda bata yankewa a zuciya. Kauna irin wadda ke sanyaya ruhi da magudanan jini. Kauna ce wadda ta kere a kwatanta tah..." "Amman dai ka sani kai ma. Ko da tana kaunar ka auren ku ba zai tabayiwu wa ba... Ita din ba kowa ba ce. Makarantar nan ma ta scholarship akace ta shigo right?she's nobody. "Bandamu ba guy... Tunda na fara dora idanu na akanta a kallon farko. Na kamu da kaunar ta a zuciya tah...Kai bari na gaya maka. Zan iya sadaukar da kowa da kuma komai akan kaunar ta." "Gatacan da nata saurayin kana nan kana wahalar banza..." Rayyan na daga kansa ya hango tana dashare wa wani saurayi kyakkyawan hakoran ta. Sai murmushi take faman yi. wani abu ya taso ya dunkule masa a zuciya. Zai mike tsaye kenan. Baby -Saj ta zo wajen na su tana karkada mukullin motar ta.. . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:27_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _    *Tsayawa* tayi kerere akan su... Sanye cikin abaya kalar purple data ji stones ta koshi. "Barkan ku dai ..." "Barkan mu Baby Saj ." B-junior da ke gefen kujera ya muskuta yana gyara zaman sa. "Zo ga waje ki zauna.." Girgiza kai kawai tayi alamun a'ah. Ta koma bangaren da Rayyan ya ke . Shi kuma alokacin Madeeha ya zubawa idanuwa yana bin ta da kallo ita da wanda suka tsaya a tare Haka kawai yaji zuciyar sa na masa zugi da radadin ganin Madeeha da yayi da wani saurayin. Fararen hakoran ta tanata murmusa masa su. Abu ya taso ya tokare masa a maqoshi. Gashi shi ya kasa zuwa ya yi mata sallama don ta KULA shi. Tabbas kaunar da yake mata ta gama zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH.. "Ray...." Sa-jeedah ta kira sunan sa tana ta murmushi tamkar zata yage bakin ta. Ya dan kakaro murmushin yaken shima, "Saj-jeedah... Ya kike?" "Lafiya kalau Mr. Ray na mu. Meya faru ne?" "Ma shaa Allah.." "Nace wani abun ne ya faru da kai?" Bai bata amsa ba. Sai ma sake dage kansa da yayi kamar zanqala qoki. Gano Madeeha da yayi ita da wannan saurayin sun samu wajen zama sun zauna. Wata yarinya ma da alamar kawar madeehan ce ta nufi wajen su ta zauna. Suna ta hirarrakin su. Da sun hada idanu sai ta zabga masa harara. Gashi har hararartata kyau take kara mata a idanun sa. Saj-jeedah wani abu ya taso ya tokare mata. Takaicin su ya ishe ta. Ta daga hannu ta karkada shi alamun waving a dan gaba da fuskar sa. "Snap out of it... Meke damun ka ne Rayyan?" Ta sake tambayar sa cike da son sanin mayatar kallon da yake bin wasu kucakai da su aganin ta. Nannauyar ajiyar zuciya ya sauke. Kafin ya dan dube ta, "A'ina?" "Wadancan kucakan da kake kallo mana..." "Okay yanzu kallo ma ban isa nayi ba ?" Ya tambayeta yana dan matsa hannuwan sa daya harde waje daya.. Turo baki tayi gaba cike da shagwaba. Girgiza kai kawai yayi. Ya zaro wayar sa aljihu. Kasa kasa yana video din Madeeha yana sake zooming dede fuskar ta. Dama wayar tasa privacy screen ce. Don haka su B-junior basa ganin komai... Yana tsaka da video dinne wani saurayi da wata budurwa suka je wajen zaman su Madeeha suka zazzauna. Sunata hirar su Yana daga kai. Idanuwan su suka sarke dana juna. Madeeha ta cuno baki gaba. "Wai wancen mutumin wane jrin mayataccen kallo yake da shi ne? Wallahi haushin sa nake ji. Ya cika kallo. Dan sa'ido kawai.." Ta fada tana mai nunawa kawayen ta Nour da nawaal ... Rayyan . Habeeb daya daga cikin samarin biyu da ke tare da su Madeeha ya tabo dayan da ke da suna Farhan. "Ka gane wa take nufi?" "A'ah.." "Course mates dinmu mana.." Juyawa Farhan yayi. Ya danyi murmushi kawai yana rufe baki. "Su Mr Ray... T-Boy da B-junior da baby Saj." "Su dai..." "Su waye su din?" Madeeha ta tambaye su tana gatsine baki. Farhan ya muskuta ya sake gyara zaman sa. Ya shiga yi musu bayani. "Wancen na farkon da ke shan lemo a hannun sa sunan sa B-junior dan gidan ambassador dawud Bashir ne. )Sunan kakan sa Bashir ya ci. Shine ake ce da shi B-junior. Suna da matukar kudi mai wuyar fasaltawa. Mahaifin sa kafin ya zama ambassador ya rike mukamai da yawa na gwamnati. "Na kusa da shi kuma T-Boy dincan. Sunan sa Tahir . Mahaifin sa shine mai Himma hotels and co...)Yan kasuwa ne dangin sa. Suna da kudi sosai. Ance baban na sa yanada hotels a wasu garuruwan ma da kamfanoni. "Sai ita waccen macen sunan ta sa-jeedah. Ana kiran ta da baby Saj. Baban ta shine deputy governor na garin nan. His excellency Ismail Auwal Wadau.. "Sai shi Rayyan dincan family din su masu matukar kudi ne na bugawa a jarida. Suna da gidajen mai a fadin najeriya garuruwa da dama. Suna da kamfanoni da dama. Mahaifin sa Alhaji Hammadu oil mogul ne. A bangaren aluminum kuma ba shi da na biyu... "Su kadai suke harkar su. Basa shiga shirgin kowa. Basa kula kowa. Su kadai suke rayuwar su. Inde harka ce ta kudi to gaskiya duk makarantar nan sun kere kowa ." "Chab... To dan sunada kudi shikenan sai su dinga wannan izzar haka? Kuma ai kowanne da kudin da iyayen ku ke da shi. Ba scholarship kuka ci ba kamar ni." Cewar Madeeha. "Ai su na su kudin ya zarce duk inda ake tunani " "Ki dena cewa haka my best girl." Nour ta ce da Madeeha don karfafa mata gwiwa. "Ai shine... Kuma ai gwara ace kokarin ka ne ya kawo ka ba kudin iyayen ka ba." Haka dai suka cigaba da hirarrakin su. Daga karshe kuma lokaci yayi sukayi wa su Farhan sallama suka koma class. Domin su Farhan din karatu suke koya wa su Madeeha. Su din ba yan year one bane. Ajin su daya da su Rayyan.. Rayyan ya sauke zuciya lokacin da Madeeha ta mike suka tafi . Yaji dadi a ransa da ta tafi tabar mazan da suke a tare. Ya kuma ji rashin jin dadi saboda bazai cigaba da kallon kyakkyawar fuskar ta ba. Wasa wasa sai da su B-junior suka gano Rayyan. Duk kuwa da boye boyen da yake. Amman kaunar da yake nuna yana yi mata dole suka gano Gashi ko ya kwatanta KULA ta. Bata sakar masa fuska. Zata bata rai ta wuce shi kawai. Abun ya fara damun sa sosai. Har yazamto su B-junior sun gano halin da yake ciki. CIKIN takun sa na kasaita mai tattare da zatin haiba da madaukakin kwarjini ya fara hawa mattakalar benen da zai sadaka ga dinning hall/cafeteria din makarantar. Daga can karshen kuryar hall din ya hango abokan na sa su biyu. Kamar ko da yaushe babu dalibai awajen sosai. Sai wanda suka isa suke kuma gadara da kudin iyayen su. Duk inda ya gifta sai dalibai yan uwan sa sun juya sun sake duban sa sosai. Saboda tsananin kyawun sa, Kasaitar sa da kuma gayun sa. Sanye yake cikin kananun kaya. Samfurin designers riga Burberry da wando Dkny. Agogon sa kalar rigar jikin sa na Rolex, Sai azurfa a yatsan sa daya. Ya karasa wajen abokan nasa ya zauna yana cije lebe. "Geee..." Cewar T-Boy. "Guy...Sup?" Abokan nasa su biyu suka mimmika masa hannu hadi da kiran sa da Gee da kuma Guy. Agogon hannun sa ya kalla. Sai kuma ya daga kai ya leka yar karamar transparent barandar da ke kusa da table dinsu. Wacce idan ka leka ka na hango farfajiyar makarantar . Sosai ya shiga baza idanuwa amma sam bai hango ta ba. "Wai Ray me kake dubawa ne?" "Mystery gurl din sa mana .." Bai basu amsa ba. Ya dai jiyo T-Boy na ba wa B-junior amsa. "Ko bata da lafiya ne? Ko wani abun na daban ya sameta?" "Wai Ray da wa kake ne? "Cewar B-junior. "Jokes aside... Tasan yanayin da kake ciki kuwa?" T-Boy ya fada yana bin Ray din da kallo. Rayyan ya kamo kasan leben sa ya ja. Ya ki ce musu komai. Da sauri kome ya tuna oho. Sai ya janyo wayar sa da ke cikin aljihun gaban rigar sa. Gallery ya shiga. Nan da nan ya dakko hotan time table dinsu ya shiga dubawa. Suna da lectures a lokacin. Kuma idan har bata je ba ba zata samu daily attendance din da lecturer din ke yi ba. Kullum da safe yake karba kuma individually . "Ray... " "Gee... Guy... Snap out of it." T-Boy ya fada hadi da murza yatsun sa a daidai saitin fuskar Ray. Ganin tamkar baya duniyar su ya lula tunani. Mikewa yayi bai ce musu komai ba. Suma suka tashi suka bi bayan sa. Da sauri hadi da gudu gudu ya karasa Elizabeth Arden twin theatre din da anan suke lectures. Da sauri ya shiga ajin hade da gyara zaman face mask din daya sakala. Yana shiga ya zaro paper ya rubuta registration number din ta da sunan ta da sunan course din. Ana fara mikawa row by row shima ya mikawa malamun ya fice da sauri "Guy... Wannan ai sayar da rai ne. Zaka je ka wani yi mata attendance. Yarinyar da bata ta ta ka. Bata kula ka. Ka zama lunatic wallahi. " Bai bi ta kan T-Boy ba. Sai ma murmushi da yayi masa na gefen bakin nan irin ba ta kai na ke ba. Yana juyar da kansa ya sauke idanun sa akan ta. Tana tafe sanye cikin dogon hijabi har kasa. Maroon color. Farcenta sun sha maroon lalle tayi bala'in kyau. Ta sakala jaka mai dauke da littafai. Dayan hannun nata kuma water bottle ce shudiya. Kasa jurewa yayi. Ji yake tamkar an tsunduma shi cikin farin ciki marar misaltuwa da bai taba shiga ba. Sauran dalibai aka tsaya ana kallon su. Daman theatre din lectures din tamkar mudubi take ana hango komai na ciki. Dan haka idanuwan ta suka cicciko zatayi kuka. Ganin malamin har ya shiga kuma tasan ya karbi attendance bugu da kari baya bari ashiga idan ya shiga. Rayyan ya tunkareta gaban sa na faduwa. Ko sau daya bata taba bashi damar magana da ita ba. Harara ce kullum take aika masa. Da mummunan kallo. Wanda duk duniya ita kadai ke yi masa hakan. Amman ya rasa meyasa ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH... Bakinsa na rawa. Yayin da idanuwan sa ke narkewa da kaunar da yake mata wadda ke ninkuwa a duk lokacin da ya dora idanuwan sa akanta. Ko da kuwa sunan ta aka kira. "KI KULA NI........."Ya fada cikin muryar sa mai dadin sauraro. Gashi yayi lafazin ne cikin sigar zallar kauna ga abunda ake nunawa kaunar. Ga takaicin lecturer ya shiga ba zaa shiga ba. Na biyu rashin attendance da bata samu ba. Na uku takurar sa daya isheta. Cikin kufulewa da kololuwar karshen takaici ta dube shi a yatsine tace, "In kula ka... Akan wane dalilin?" "KI KULA NI.... saboda kin zamar mun MALLAKIN ZUCIYAH..💕" Gaba tayi saboda tsananin yadda ranta ke tafarfasa da bacin ran sa. Jakarta ya riko. Hadi da sake zube mata manyan idanun sa akanta yana binta da wani kallo mai tura sako.. "Cika mun jaka Malam.." Tana kokarin janye jakarta hannun sa ya gogi nata bisa kuskure. Cikin gigicewa ta daga hannu ta tsinka masa mari . Baki daya daliban wajen kowa ya bude idanuwa da bakuna. T-Boy zai bugeta. B-junior ya hana ta hanyar riko hannun sa. Da sauri ta bar wajen tamkar zata tashi sama. Yayin da Rayyan yayi mrumushi kawai yana mai bin bayanta da kallo har ta kure ganin sa. T-Boy ya watsa wa students din wajen kallo. Sun sum kowannen su ya bar wajen. Suka ja Rayyan suka tafi da shi wajen da suke zama kullum suna shan tea. KING CHARLES TEA ROOM* "What the fuck.... Gee me yaran nan ke takama da shi ne? Mulki ko sarauta? Tukunna ma wacece acikin yan biyun? identical twins ne ance." "Eh naji Fatee kasan... Faculty dinsu daya...Tace sunan su Fareeha da Madeeha." "Ray kai wa kake so ... Fareeha din ce ko Madeeha? Wacce marar kunyar ce ta m...." Bai karasa ba rayyan ya cije kasan leben sa kawai hadi da sanya tissue din dake gaban T-Boy a bakin na T-Boy. Cikin kwakwalwar sa kuwa muryar ta mai dadin sauraro ce ke ta masa yawo . Ko kadan Bai ji haushin marin da tayi masa ba. Haka kawai ya samu kansa cikin nutsuwa. Ya dube su yana murmushi kafin yace da su. "Sunan ta Madeeha Sufyan zubair.. Itace wadda tayi sa'ar zama MALLAKIN ZUCIYA tah.. Ina rokon Allah ya cikamun buri na. Ya mallakamun Madeeha ta zamo mata agare ni...." Yana karasa fada musu ya mike yabar wajen. Kai tsaye ya shige motar sa don barin cikin makarantar. Wani nishadi nata dawainiya da shi.... . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:28_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ *Yana* fita bakin gate din makarantar yaji ba zai iya tafiya ba bayan yasan tana ciki, Ya taka burki tare da dora goshin sa jikin sitiyarin motar yana lumshe idanuwa. Hango yanayin yadda take hade masa rai tana cewa ya sakar mata jakarta yake a cikin idanunsa, gabaki daya moments din ya bala'in tsaya masa a rai. Cikin sauri ya dago kai tare da sake yiwa motar key ya koma cikin school din. Yana gama parking ya fito kai tsaye inda zasu shiga lecture ya nufa, mamaki ya kamashi ganin bata shiga hall din ba kuma ga lecturer can yana lectures. Ya juya bayan sa zata iya shigewa zuruf ba tare da malamin ya ganta ba balle ya hana ta shiga. Tana tsaye a kusa da hall din ranta duk ya gama baci na rashin shigar da bata yi ba. Rayyan ya samu zuciyar shi da shiga cikin wani irin kunci, lokaci daya tsanar malamin ta shiga cikin zuciyar sa yana jin kamar yaje ya falla masa mari. A hankali ya karasa inda take sai faman rungume jakarta take a cikinta. Duk da jin kamshin turaren a bayanta kamar na dazu da taji hakan bai sa juya taga ko waye ba. Sai da tayi tunanin karfa ayi gaba da ita dan yanzu duniyar duk babu gaskiya, tayi saurin juyawa kawai suka hada idanuwa da Rayyan. Hade rai tayi tamkar wacce taga abin kazanta, ta juya zata bar wajan yai saurin tare gabanta yana sake kallan fuskarta yace. "Ya akai baki shiga ba?" Kamar ta shako shi haka take ji. Kamar zata yi magana sai kuma ta zagaye shi zata bar gurin ya kuma kai hannunsa ya riko hijab dinta. Cak ta tsaya zuciyarta na zillo tana sake bin wajan da kallo ko akwai masu kallansu, aikuwa taga wasu zazzaune sun zuba musu ido, cikin fushi ta juyo tare da fincike hijab din tana masa kallan tsana tace. "Karka sake rike wani abu da ya shafeni, idan kuna yiwa sauran matan University suna kyaleku ni bazan dauki wannan rainin hankalin ba. Kaine ka bata min lokaci dazu da fari ban zagaye ta baya ba har na rasa attendance na kuma rasa sauraran lecture, karka sake KULA NI idan kuma ba haka ba zaka sha mamaki." Ta juya tana tafiya ya bita cikin sassanyar muryarsa taji yace mata. "Sorry naji haushi da baki samu shiga lectures ba, amma nayi miki attendance." Zaro ido tayi jin maganar shi ta karshe, lallai gayen nan akwai rainin hankali wai ya yi mata individual attendance din da ake yi, to ta ya? Har zata juyo ta sake yi masa magana sai kuma ta fasa saboda ta gane cewa shi din mugun dan rainin wayo ne. "Dan Allah KI KULANI." Taji ya fada cikin murya mai rauni. A fusace ta juyo tana yi masa kallan sama da kasa tace. "Nima dan Allah ka kyale ni, rainin hankalin ka ya fara isa ta." "Naji amma dan Allah ki dinga KULA NI idan na miki magana, kefa musulma ce kinsan hukuncin mai wulakanta dan Adam. Sam baki kama da masu irin wannan dabi'ar ba." Sake wurga masa wani mugun kallo tayi, gabaki daya zuciyarta tafasa kawai takeyi. Cikin bacin rai tace. "Bana kula mazan da bansan su ba. Mazan ma kuma ire iren ka da kowa yasan me kuke girbawa. Dan haka kaci gaba da hakuri ka kuma kyaleni." Tana gama maganar ta nufi inda gurin zama yake ta zauna. Rayyan ganin ta zauna yasa shima ya karasa wajan ya samu guri ya zauna. Su T.boy suna ta kiransa ganin suma sun kusa shiga lecture amma yaki zuwa, ganin sun takura da kiransa ne yasa shi dagawa ba tare da yayi magana ba. "Kana ina ne gashi har mun shigo hall.?" "Menene?" Rayyan ya tambaya murya babu walwala. "Ka taho kafin a fara lecture." T.boy ya gaya masa hakan. "Bazan yi attending wannan lecture din ba." "Kai..! Kasan halin shi bashi da mutunci duk takamar mutum." Cewar T.boy cikin tunawa Rayyan halin lecturer din. "Eh bazan yi attending ba ko da zai hana nayi passing exam." Yana kaiwa nan ya katse kiran yana ci gaba da danna wayar. Madeedah ta saci kallonsa tana mamakinsa, ita tana nan bakin cikin shiga lecture ya dameta. Shi kuma taji yana cewa bazai shiga ba koda bazai ci exam ba, meye amfanin karatun ka kasa bada abinda ake so.? Muryarsa taji yana cewa ba tare da ya dena danna wayar ba. "Shikenan na rama miki rashin shiga daukar darasi ko? Kuma nace miki nayi miki attendance baki da matsala." Madeedah ta kasa jure tambayoyin da suke cunkushe a zuciyarta tace masa. "Ka rama min taya? Ta hanyar cutar da kanka kome? Tukunna ma kana ta cewa kayi min attendance how? Kuma kasan full suna na ko kuma da naka sunan kayi min amfani.?" Habawa Rayyan sai yaji kamar an bude masa kofofin da suke toshe a cikin jikinsa. Wannan maganganun da kuma damar yin magana dashi da ta bashi sun bala'in yaye masa wani bakin ciki da yake damunsa a zuciyarsa. Sai da ya gyara zama ya maida wayarsa cikin aljihu sannan ya kalleta tayi saurin dauke fuska ya saki wani murmushi tare da sanya hannu yana sosa kyakkyawar sumar kansa yake cewa. "Ba cutar da kai bane ba, a guri na indai zan rama miki bacin ran da na sanya ki to komai zai sameni ba zai zama cutarwa ba." Madeeha ta tabe baki ta fara tunanin ko Rayyan din yana da matsalar hankali dan ita kam in banda tsautsayi babu abinda zai sa tayi irin wannan gangancin da yayi na kin shiga lecture. Muryarsa ta sake katse mata tunanin da ta shiga inda taji yana cewa. "Naga yadda lecturer din yake muku, naga yadda kuke gudun samun matsala daga course din shi. Ina zaune naga ya shiga kuma naga ke baki zo ba . Hakan yasa nayi saurin shiga na rubuta sunanki Madeeha Sufyan Zubair. Reg number dinki ends with 98." Agigice ta dago kai ta zuba masa kyawawan fararen idanunta jin ya fadi sunanta gaba daya. Murmushi ya sake yi idanunshi akan fuskarta yace. "Registration number din ki ta zame min tamkar phone number dina ko ba itace....." Ya shiga karanto mata reg number din ta gaba daya. Cikin sauri Madeehah ta mike tsaye tana zaro ido tare da girgiza kai bakin ta yana rawa tace. "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un kai waye?" Shima Rayyan mikewa yai yana zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa, ya dan tako gab da ita tayi saurin matsawa ya sake girgiza kai yana cewa. "Shi yasa nake ta so KI KULA NI amma kinki bare ki saurareni. Abinda na sani kawai shine. Ke din MALLAKIN ZUCIYA ta ce. Ina jinki a can cikin raina ta yadda baki na bazai iya misalta tarin muhimmancinki a rai na ba." Ya karasa fada yana mai runtse idanun sa. Kalaman da yayi sun matukar bashi mamaki. Wai yau shine me yiwa mace naci akan ta karbu kaunar sa. Ko a mafarki bai taba zata rana irin ta yau zata zo masa haka ba. Shi daya ajiye soyayya ya rufeta da babun karshe... Madeeha ta dan daga kai ta dube shi... Kafin ta saukar kasa da sauri. Ikon Allah yau ta hadu da jarababben mutum sai faman ta kulashi yake yi kamar wanda ya bata ajiyar wani abun. Ta sake jujjuyawa tana bin mutane da kallo, so take tayi masa abinda zai hanashi kulata amma ta rasa. "Me kace sunanka?" Kafin ya gaya mata ta sake cewa. "Koma dai wanene sunanka ni bansan abinda kake nema a waje na ba, ka rabu dani ka kyaleni inji da bakin cikin lecture din dana rasa." Ga mamakinta sai taji yace. "Meye abin damuwa dan baki samu lecture ba? Karatun duniya ne fa ba dashi zamu mutu ba. Please ki dena damuwa dan Allah bana jin dadi." Wani irin kallo tayi masa wanda yasa ranta ya kuma sosuwa. "Nagode." Kawai ta fada tana sake zama ta dauke kai gefe dan taga shi ko a jikinsa rashin shiga lecture din sa. Da kuma gaggaya masa magana da take ta faman yi. Amman qyas yaki fushi tamkar an tsunkuli kakkausa.. "Karfe nawa zaku tafi gida?" Rayyan ya tambayeta cike da tsantsar kulawa. "Sai dare." Ta bashi amsa cike da takaici dan ya isheta da magana. "Well bayan magriba ko isha'i?" Ya sake tambayarta iya gaskiyarsa. Wani haushi ya sake mamaye Madeedah. "Kamar sha biyun dare." Wannan lokacin sai da ya bude ido can kuma ya yi murmushi saboda ya gane magana ta gwabza masa. Rayyan ya shafa sumar kansa, haka kawai yake jin dadi da kulashi da takeyi duk da ba maganar dadi take masa ba yana jin wani farin ciki a ransa. Suna zaune a wajan tana rike da wata jotter tana dubawa aka fito daga lecture din. Cikin sauri ta mike dan tun dazu take so a fito tabar wajan nan. Su Nawal da Nour ne suka hangota, mamaki ya kama su ganin Rayyan a wajan Madeedah da ke ta faman hade rai. Suna karasawa wajan Nawal ke cewa. "Ya akai muka rigaki shiga? Kinsa Allah na dauka tare muka shiga kawai sai naga kinzo ya hanaki shiga." Madeedah ta juya tare da zabgawa Rayyan wata banzar harara alamar duk shi yaja mata. "Yayi test fa Madeedah, wallahi munso yi miki amma mugun ya karba individually babu damar wani yai wa wani kinsan shi da salo-salo na mugunta." Cewar Nour cike da jimami. "Na shiga uku test? Wayyo Allah na." Madeedah tayi maganar cikin rawar murya idanunta kamar zatai kuka dan ba karamin rashin dadi taji ba. "Bari naje na bashi hakuri ko zai bani dama nayi ni kadai." Ta juya da sauri zata tafi Rayyan ya tare gabanta, cikin fushi ta dago zata masa magana taga ya dora yatsa a saman lips din shi alamar karta ce komai. "Kibari naje na roke shi idan ya bani sai nayi da sunanki. Kinsan malaman nan wasu ba kirki gare su ba musamman irin wadannan karkije yayi miki rashin mutunci bazan yafewa kaina ba." Bai jira tayi magana ba ya juya yana yiwa Farhan magana cewar yazo ya rakashi office din lecturen. Baki bude Madeeha ke bin su har suka bacewa ganinta. Ganin ba magana yake da Farhan din ba Nawal ta saki murmushi tana dafa kafadar Madeedah cike da zolaya take cewa. "Guy din can ya fola Madee." Wani tsaki ta saki tare da hura iska daga bakinta tana cewa. "Dan wahala ne kawai ni ba soyayya ta kawoni makarantar nan ba. Wallahi ya bani haushi wai saboda ban shiga lecture ba shima yaki shiga tasu saboda shirme." Nour ta tafa hannu cikin shauki take cewa. "Madee wallahi kin caba kut, kiga fa yanzu ya tafi ya yi miki test. Wow gaskiya har kun burgeni wallahi." "Kema baki da aikin yi." Cewar Madeeda tana juyawa ta koma inda ta taso ta zauna. Suma bin ta suka yi suna ta yi mata tsiya tun tana ramawa harta share su. Rayyan yana zuwa ya samu lecturen a office, Farhan tuni ya tsaya a waje sai dai ya kasa kunne yana jiyo su. "Sir please kayi hakuri kayi test bana nan nayi late wajan kai sister na hospital ta kone. Please sir ka taimaka yanzu anan ka bani question nayi." Wani kallo yayi masa yana bubbude wasu files yake cewa. "Yayi daidai kaga sai ka koma kaci gaba da jinyarta Allah ya bata lafiya." Rayyan ya kalle shi cike da haushi har zai gaya masa rashin kunya sai kuma ya tuna cewa Madeedah batai test ba saboda shi. Sumar kansa ya shafa yana sake yin kasa da murya. "Sir ka takaimaka dan Allah." Cikin bacin rai yace da Rayyan. "Walk out of my office . karka bata min rai, ka guji gaba wajan kin attending lectures dina. Yanzu kam babu wani abu da zan iya yi maka. Kai tsaya ni bana ganin face din ka a cikin department din meyasa?" Rayyan ya hadiye wani abu, cikin basarwa yake cewa. "Ahhhh sir ni ina ganinka." "Amma baka participating a lectures dina dan ni ina jin sau daya kamar walkiya na taba cin karo da fuskar ka.Yau kenan." Cike da murmushin yake Rayyan yace. "Sir kenan muna dan tabukawa fa." "Ka kiyaye gaba, yanzun ma ba test din zan baka ba." Yai maganar tare da janyo wata takarda yai rubutu ya mikawa Rayyan din. "Assignment ne kayo ka kawo min." Wani irin farin ciki ya kamashi ya karba yai godiya sannan ya fito. Baki bude Farhan yake cewa. "Kai amma dai wata addu'ar kayi masa ko? Wai naga duk rashin mutuncin lecturern nan ya baka assignment. Meye sirrin?" Rayyan ya kalleshi...Farhan ya sha jinin jikin sa ya manta shaf da Mr Ray yake magana. Matashin saurayin da ba kowa yake kulawa ba sai abokanan sa kawai .. Tamkar Rayyan din yasan abunda farhan ke ayyana wa acikin zuciyar sa. Ya dan daga kai tare da kawar da shi gefe yana cewa. "Kai dai kawai ka godewa Allah." Suna karasawa Rayyan ya mikawa Madeeha takardar yana kallan Farhan yace. "Kayi mata bayani nasan zata fi sauraranka." Yana kaiwa nan ya bar wajan duk suka bishi da kallo. Takaicin yadda ta tsaya tana bin Farhan kallo. Da alamar tafu yadda da shi. Haushin kankin kansa ya kama shi. Shi yasa yabar wajen da sauri. Farhan ya zage ya dinga basu labari amma Madeeha batace komai ba har aka tashi. Koda tayi assignment din wajan sunanta sai da ta bawa Farhan tace idan ya kaiwa Rayyan yasan yadda zai yi ya rubuta sunanta na mace. Haka Rayyan ya rubuta sunan Madeedah yaje cikin sa'a lecturern yace yaje ya saka a cikin takardun yan ajin. Da yake suma lecturers din suma wasu lokutan ba wani san dubawa suke ba, Registration numbers kawai ya dauka yai amfani dasu hakan yasa bai gano ta assignment daban ba ta test daban... Ya rubuta wa kowa makin da ya samu ya mayarwa class rep ya rabawa yan ajin... . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼:29_ *Ranar* alhamis da wuri Madeeha ta gama lectures sakamakon malamin da zai musu lectures na 10 to 12. (Goma zuwa sha biyu na rana) baya nan. Ba zai samu damar shiga lectures din ranar ba ya zanowa class rep din text message kan ba zai zo ba. Kuma assistant class rep ko da baya nan Madeeha ce. Don haka komai kafin sauran yan aji suji itake sani . Kafin head class representative din ya sanarwa yan aji sai ya fara gayawa Madeeha... Ita kuma tayi announcing a row din mata. Kai tsaye ta wuce wajen white buses. Inda motar school din ke futar da dalibai daga makarantar zuwa bakin titi. Wadanda suka shiga makarantar ta hanyar scholarship kamar Madeeha. Su ne ke shiga buses din. Sauran daliban yaran masu hannu da shuni ne direbobi kan zuwa su dauke su ko su tuka kansu cikin manyan motocin su. Kamar Hibba da Fareeha da ajin su daya . Tare suke zuwa su koma gidah kasancewar hibban ta iya driving. Tana dai tsaye . Tsayuwar jiran buses din. Don sun fita kai wasu daliban kafin su dawo. Lokaci zuwa lokaci ta kan duba agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta. Ta saka hannunta daya ta kara shi awajen goshin ta. Saboda tsananin ranar da ke dukan ta. Ta sake duban agogon da ke hannun ta. So take ta koma gidah a nutse ta saurari labaran dipilomasiyya (diplomacy) da ake a tashar gidan radio dik sati. Ganin lokaci zai kure mata gashi buses din ba su dawo ba. Sai ta fara takawa zuwa main gate domin ficewa daga cikin makarantar. Idan kuma ta hadu da motocin sai su tsaya ta shiga. Wucewa taje yi ta wajen wani katafaren garden da ake kira da Nottingham lovers garden. Garden din yana hanyar fita zuwa main gate Fa ke ta hango motocin na su. Sun firfito daga ciki. Kowannen su ya tsaya a daidai saitin gaban motar sa. Suna ta magana. Takaicin su ya taru ya tokare mata a makogaro lokacin data hango T-Boy ya saka daya daga cikin dalibai yan scholarship yana goge masa motar sa da duster. Rayyan yana kyallara idanu ya hango Madeeha. Jikin sa tamkar mazari ya shige cikin motar sa. Ya tsagaya ta roundabouts din wajen garden din da Madeeha ta baro inda dalibai ke jiran buses din. Ya juya yana kallon wasu dalibai tsirarru duk a tsaitsaye. Wasun su sun zauna a kujerun garden da ke gefen parking lodge din buses din. Ya yin da wasu ke a tsugunne. Duk gaba ki dayan su dawowar motocin suke jira. Rayyan ya tunkari inda Madeeha taake. Zuciyar sa na zillo tamkar zata fado. Ji yake ina ma ace shine ranar ke duka ba ita ba. Daliban da ke wajen suna waige suna bin kyakkyawar motar Rayyan da kallo. Lambar dake gaban motar da bayan ta anyi mata rubutu da manyan bakin: Mr Ray. Madeeha na jiyo hucin motar sa ta cigaba da tafiyar ta. Takaicin sa yasa take jin inama ta tashi sama tabar masa wajen saboda kololuwar bacin ran sa. Ta rasa ya akai yake gane ta bayan mutane da dama basa bambance tsakanin su da Fareeha. Amman shi tun baa je ko'ina ba ya gama gane su.. Ya karasa inda take tafiyar yana zuge gilashin kofar sa zuwa kasa. Ya dan langabar da kai hadi da dan daga murya, "Madeeha... Madeeha... Madeeha ." Ya kira sunan ta sau uku Kamar ta rufe shi da duka. Haka take jin sa acikin ranta. Ta saka hannu a baka ta ciza. Fitowa yayi daga cikin motar. Su T-Boy na kallon su. Saj-jeedah tamkar ta hadiye zuciya haka take ji saboda takaicin Rayyan dake bin Madeeha. Bayan kaunar da take nuna masa tun suna 'kan'kana amman Rayyan din yaki sauraron ta. .. Da me Madeehan ta fita? Zuciyar ta ta kissima mata. Ta tabe baki hadi da saukar da idanu ta kalli surar jikin ta baki daya hadi da daga idanu ta sauke akan Madeeha . Ba ta inda madeehan ta fita a cewar ta. "Madeeha..." Rayyan ya sake furta sunan ta. Hadi da shan gaban ta ya tsaya. Takaicin sa ya sake gauraye ta. Ta daga manyan idanun ta ta sauke akan sa. Yana sanye cikin riga da wando yan kanti. Sun matukar dacewa da cikar zatin haibar sa. "Madeeha .." Ya sake kiran ta akaro na ba adadi. Yayi rau rau da idanun sa. Soyayyar ta ce kawai ke dawainiya da shi. Ya rasa ya akai ya kamu da kaunar Madeeha da yake ta masa illa . Baya kallon kowacce mace da sunan kauna sai ita daya jallin jal. Bayan itan shirman sa kawai yake ko kallo bai isheta ba. A takaice ma kaf makarantar nan ba wanda madeeha ta tsana sama da shi da tawagar abokanan sa. Juyawa tayi ta dubi su T-Boy. Kowanne yana harkar gaban sa suna ta hirar sa. Saj-jeedah kuma su take kallo. Gaba daya ma Madeeha su Rayyan din mamaki suke bata. Da karatu baya gaban su. "Madeeha ." Ya sake kiran ta. Hannuwan sa zube cikin alijunan wandon sa. "Fareeha ce..." Ta fada kanta a gefe. Hadi da kewaye shi ta cigaba da tafiya. "Madeeha you can't fool me... Madeeha." Ji take tamkar ta daga hannu ta sake wanke fuskar sa da mari a karo na biyu. "Madeeha." "Fareeha ce.. Malam." "Toh naji Fareeha ko ma Madeeha din duk daya ne... Ki shiga na sauke ki agida" "Bana ra'ayi.." "Stubborn head... Ma...deee.. ha" ya ja sunan ta akarshe cikin karyar da harshe. Cikin wani salo na kwarewa a abunda ake nunawa kauna... "Ana dole ne?" Girgiza kai yayi tamkar dan karamun yaron da akewa tuhuma. Ya sake gyara tsayuwar sa. Hadi da karya harshe ya ce da ita, "Ban isa na miki dole ba Madeeha... Ki temaka mun ki shiga na kai ki. Ga rana anayi ga gajiyar tasowa daga lectures. Kinji pretty .. please" "Sai kayi tayi ai,.." Cikin haka sai ga dosowar buses har biyu cikin makarantar. Rayyan tamkar ya fashe da kuka dawowar da sukayi. Yasan dole ba zata shiga motar sa ba. Amman at least tana amsa shi cikin zazzakar muryar ta mai dadin sauraro...Duk kuwa ahakan kullum da fada suke rabuwa. Gashi kullu yaumin wutar soyayyar da yake mita ruruwa take a birnin zuciyar sa. Bata sake sauraron sa ba. Ta gyara zaman mayafin jikin ta ta nufi wajen motocin. Saj-jeedah ta doso ta ta mangaje kafadar ta ta shige. Madeeha ta juya ta kalle ta. Mamakin abunda tayi ya cikata. Haka kawai sai ta bangaje ta ta tafi bayan ko sanin juna ba suyi _kila batasan ta bangaje ki ba.._ wata zuciyar ta bata amsa. _Matsalar ta ce. Madeeha ta amsa zuciyar ta ta... Cikin motar ta shige ta zauna bayan ta sauke zuciya._ Daliban suka ciccika motocin sannan suka fita daga cikin makarantar. Har suka tafi Rayyan bai dena waiwaya ba ya kalli motar. Har suka kule ganin sa. Jikin sa a sanyaye ya koma ya shige motar sa yabar cikin makarantar shima. Bai ce da su T-Boy komai ba. Saj-jeedah ta sake cika fam tamkar zata fashe. Akan wata gajabura banza yar talakawan talak Rayyan ya ke wahalar da rayuwar sa. Abun kamar almara. Taja tsaki kafin itama tabi bayan sa ta fuce daga makarantar... Bayan kwanaki goma sha biyu su Hajiya Fadila suka dawo daga kasa mai tsarki. Rayyan yaji dadin dawowar hajiyan. Don kwanakin nan gaba daya da ba Hajiyan duk haka ranakun suke wuce masa sururu. Gashi annurin zuciyar sa Madeeha taki bashi dama ya shiga fagen yakin kaunar ta. Ga mahaifiyar sa can daya tanata hura masa wutar nemo aure. Tanata hada shi da 'yammata 'ya'yan kawayan ta. Sam duk wacce aka hada su shi basa yi masa. Zuciyar sa ya riga ya mallakata ga Madeeha Sufyan zubair. Da ke ta tamole da kokon barar kaunar ta da yake aike mata da su... *LT' O' AVENUE* "Allah Suwaiba... Na tsani Hajiyan nan.. Na ki jinin yadda alhaji ke rawar jiki akanta." Cewar Hajiya Bintu. Ta rafka uban tagumi. "Mahaifiyar sa ce kawata." Suwaiba. Kawa ga Hajia Bintu ta fada mata haka. Bayan ta kafa kwallar lemo a baka ta kwankwada.. "Duk da haka bana kaunar hakan...Kaunar da yake mata tayi yawa. Sai fa abunda tace yake yi. Gaskiya banaso. Ko kayan gidah zai canza sai ya hada da nata ya canza. Komai yace Hajiya. Komai komai..... To kuma dan ta haife shi shikenan sai ya fi fifitata akai na da ma yaran daya haifa?... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: THIRTY (30)_ __ Hajia Bintu ta fadi haka. Ba tare da ta auna maganganun da ta furta ba a miazanin hankali. Cike da tsantsar bacin rai mai cunkushe da zallar kiyayya ta cigaba da cewa, "Wallahi bana kaunar matar nan dai dai da sakan daya.... Tana konamun rai Suwaiba. Fiye da yadda baki zai furta." Suwaiba ta saka hannu ta dauki cinyar kaza daya ta saka a bakin ta ta yaga tana jijjiga kai. Bakinta ya cika da fatar naman kazar. Tace, "Gaskiya dai ikon nata ya wuce gona da iri... Yanzu ya kike so ayi Bintu?" "So nake a musu farraqu mana... Idan farraqu ba zata yiwu ba to a raba ta da iska..." Suwaiba ta kada kai. Hadi da sake saka hannu a plate din dake gabanta na soyayyun naman kaza da lemo. hakarkari ta dakko da kofin lemo ta yaga ta kora da lemon. "Yadda kikace ai haka za'ai Bintu. Da safiyar Allah zan je kauyen nan kar ki samu damuwa. " "Yauwa dan Allah.. Sai na ji ki. Ga kudin motar" Ta zaro yan dubu daya guda biyar ta mika mata. Suwaiba ta amshe kamar zata cire wa Hajiya Bintu fatar hannu. "Akwai yar leda?" "Okay zaki juye ne?" Ta tambayeta tana mai nuni da plate din gabanta. "Eh." "Okay... Zankadaziyya... Zankadaziyya..." "Na'am Hajiya.." "Wane irin iskanci ne wannan ina kiran ki sai kinga damar amsawa.?" "Yi hakuri Hajiya. Kayan shanya nake kwasowa." "Wuce ki je kitchen ki dakko mun leda babba baka acikin cabinets" "Tohm Hajiya." Ba dadewa kuwa ta dawo da leda. "Mika mata" "Tohm." Ta dauki ledar ta mikawa Suwaiba. Ta bar musu wajen. Suwaiban ta juye ragowar neman da sauran lemon ta acikin leda . Sannan ta mike tana mai gyara zaman mayafin da ke jikin ta. "Ki temaka ki mun kokari Suwaiba. Yanzu haka sun dawo daga makka zancen da na ke miki. Ki cewa malamin ya temaka ya mun aiki cikin gaggawa. Ko nawa na samu zan bayar inde aiki yaci. Sannan yanzun ma idan kin dawo kudin kayan aikin da ya fada zan bayar." "Tohm Hajiya.. Babu damuwa. Allah ya bamu sa'a.." "Aamin ." "Aamin...Zan tafi. Sai kin jini." "Yauwa, Sai na jiki." Har bakin kofa tayi mata rakiya. Tana ta jaddada mata kan lalle tayiwa malam bayani. Ta matsu fiye da komai. Lamarin na Rayyan sai kara habaka yake akan kaunar Madeeha. Saboda ita yakan je school ya zauna kawai don ganin giftawar ta ko da kuwa zeyi mata magana tayi banza dashi hakan baya damun sa... Yau ma kamar ko da yaushe yana zaune a kofar faculty din su. Yana da lectures ta Dr. Yazed. Amman sam baibi takan zuwa ba. Burin sa dai ya hadu da Madeehan sa. Cikin haka wata mota ta tunkaro inda yake a zaune. Kasancewar open space ne na ajiye motoci. Sai kujerun zama agaban sa. Dr. Yazed malamin su ne ya fito daga cikin motar dauke da wasu takardu ahannun sa. Sai kuma dayan gefen nanma aka bude. Tamkar almara yaga fitowar Madeeha daga cikin gaban motar .. Gashi sai wagewa Yazed din baki take tamkar fatar bakin ta zata yage... Takaicin haka ya taso ya tokare masa a makogaro. Ya kauda fuska kawai yana jin wani yanayi na bacin rai na sake cimma shi. Da sauri ya mike yabi cikin kofar faculty din na su Madeeha. Ya yiwa Yazed wani kallo na bacin rai kaafin ya shige da sauri yabi Madeeha. "Madeeha..." Ya kwala mata kira. Ta juya da sauri don ta dauka ma su Farhan ne. Ganin sa yasa ta sake tsuke fuska tamau taki sakin ta. Ya karasa wajen ta yana bin ta da kallo. Sanye take cikin doguwar riga ta shadda green ta saka mayafi yellow. Wadatacce daya rufe jikin ta baki daya.. "Madeeha." Ya sake kiran sunan ta. Sai kallon ta yake. Tayi masa kyau kwarai matuka kamar baby doll. "Na'am." Ta amsa ranta a dan sake. Don ta gaji da takurar da yake mata "Ina wuni...?" Ta gayshe da shi ciki ciki. "Lafiya lau. Madeeha .." ya sake kiran sunan ta bayan ya amsa gaisuwar da tayi masa. "Na'am..." "Waye wancen daya sauke kin san shi ne?" "Wacce irin magana ce wannan?" Ta fada bagatatan. Da alama ma batasan maganar da tayi ta fito ba. "Kiyi hakuri... Ina son sanin menene alakar ki da shi?" Karkada kai kawai tayi ta karasa shigewa ciki ba tare da ta sake bi takan sa ba. Shi kansa tamkar ya buge bakin sa saboda yadda yayi mata tambayar a hagun ce. Jikin sa a sanyaye ya koma ya zauna a inda ya zauna da farko. Bai tashi ba. Cikin haka sai ga zuwan su Fareeha da Hibba . Hibban ce ke driving. Ya yinda Fareeha ke agefen wajen zama. Rayyan ya tsaya yana bin su da kallo. Musanman Fareeha da suke matukar kama da Madeeha. Hannun ta dauke da ruwan roba na kamfanin swan. Shigar ta sanye take cikin doguwar riga mai gajeran hannu da karamun mayafi kalar kayan. Ta shafa jambaki daya karbi fatar dan karamin labbanta. Suna kama sosai da madeehan sa. Sai dai Madeeha ta fu fara'a tana kuma yafa duk mayafi akanta ba a kafada ba. Waya ya ga ta zaro ta kara a kunnen ta . Ba dadewa sai ga Madeehan ta iso wajen su. Yaga sun rungume juna suna ta murmushi suna hirar su. Tsayawa yayi yana bin su da kallo. Kana ganin su kasan akwai amintacciyar alaka a tsakanin su. Sun dan jima suna hirar su a tsaye su ukun. Kafin daga bisani yaga sun mata sallama sun tafi. Yana dai zaune bai bar wajen ba har su Madeeha suka fito daga lectures din su ta karshen ranar. Kuma itace lectures din su ta karshen semester. Sai semester break da zasu shiga ranar Monday. Har tsawon kwanaki goma sha hudu. Sati biyu kenan. Yayyafi aka fara kadan kadan. Daliban nata wucewa suna tafiya gidajen su . Madeeha bata futo ba tana lecture hall dinsu tana kwafar notes da kawarta tayi jotting lokacin data zo makarantar dazu tayi latti so bata samu ta rubuta abubuwan da malamin na su ke fada ba. Ruwa aka tsuge dashi tamkar da bakin kwarya. Sai jiyo zubar ruwan sukayi shaa ta windunan ajin na su "Madee kinji ruwa." Cewar Nawal kawar Madeeha. Madeeha ta juya ta dubi windon da ruwa keyin feshi kadan kadan. Ga ruwa anata tafkawa tamkar da bakin kwarya. "Ma shaa Allah! Marka marka." "Uhm... Ke dai yi sauri ki karasa jotting din ki tashi mu tafi." "Yanzu kuwa " Mikewa sukayi bayan Madeeha ta karasa rubutun suka sauka zuwa kasa don tafiya gidah. Rayyan ya faka motar sa dai dai kofar faculty din. Yana tsaye a bakin kofar dayan bangaren ba ta inda direba yake zama ba. Ya seta kofar faculty din da kallo yana jiran fitowar ta. Tasha madaukakin mamaki alokacin da sukayi tozali biyu da shi. Abunda ya matukar bata mamakin kuwa shine ganin nasa da tayi tsamo tsamo acikin ruwa na ta dukan sa. Bai tafi ba tun dazu. Don ta hango shi ma a zaune lokacin da su Fareeha suka zo wajen ta. Sai kuma ya bata tausayi. Nawal ta matsa kusa da ita . Ta rada mata akunne, "Ga super glue dinki fa. " Nawal ta rada mata tana ta dariya Madeeha ta dankara mata harara. Rayyan ya tako har gaban su. Ruwa na 'diga daga kasan rigar sa. Sakamakon yadda ruwan ke zuba shaaaa.. Ma shaa Allah! Har ya fara atishawa. Ya ja face mask ya rufe fuskar sa. Gaba daya ya cika ta da tausayin sa. Ta daga idanu ta dube shi. Ita ba kowan kowa ba tanata mamakin yadda yake nuna kauna agare ta . "Ga mota can ku shiga ko?" Ta daga idanu ta dube shi. Kafin ta juya ta kalli Nawal data daga mata kai da eh. Har sun nufi motar . Muryar Farhan ta daki kofofin kunnuwan su "Nawal... Madeeha." Tsayawa sukayi. Suka karasa wajen na su bayan sun gaysa. Rayyan na daga gefe yana kallon su. Yana watsa musu wani kallo na takaicin dashare bakin da Madeeha take tana kula su. Basu wani dade ba suka gama gaisawa da su Farhan . Madeeha nata raragefe saboda batasan shiga motar. Nawal ta riketa da karfin gaske suka karasa wajen. Rayyan yanata murmushi dadi kashe sa. Ya bude kofar gaba nawal ta shigar da Madeeha ciki. Ita kuma ta koma baya ta zauna. Wani dadi yaji yana mamaye ilahirin jikin sa. Ya bude motar ya shiga ciki da basmala da adduar hawa abun hawa. Suka hau kan titi. Yana tafiya a nutse ahankali. Dai dai bakin titin kusa da gidan mai nawal tace anan zata sauka saboda gidan su na bakin titi. Rayyan ya faka motar ta fita. Madeeha zata bi bayanta Nawal din ta hanata futa ta hanyar saka hannuwan ta ta tura ta cikin motar . Madeeha badan taso ba ta koma ta zauna tana matse fuska.. "Kiyi hakuri mu karasa... Kinji?" Ya fada mata cikin murya mai dadin sauraro. Batace da shi uffan ba ya hau kan titi suka cigaba da tafiya, "Wane unguwa ne?" "Sultan road." Ta bashi amsa kanta na kan titi. Ruwan ya tsaya. Rana ta dallare ko'ina. "Zan sauka anan..." "Madeeha please .. ki bari na sauke ki agidah." Muryar sa da dadin sauraro a nutse a kuma hankali cikin lafazin rarrashi. Suka cigaba da tafiya akan titi ya murda volume wakar Ed. S, yana bi ahankali... Wani dadi na sake mamaye shi yau ga shi ruhin sa Madeeha a mota daya..Kuma su kadai abun sha'awa, Kalaman da mawakin ke fada yana biye da shi. Sunyi dai dai da kalaman da zuciyar sa ke son sanarwa Madeeha. Don itan MALAKIN ZUCIYAr sa ce. Ga shi kuma.. Alhamdulillah burin sa ya cika tana KULA shi duk kuwa da kulawar bata dadin rai bace, "I found a love, for me darling, just dive right in and follow my lead, Well, I found a girl, beautiful and sweet Oh, I never knew you were the someone waiting for me.. Darling, you look perfect tonight Well, I found a woman, stronger than anyone I know she shares my dreams, I hope that someday I'll share her home. I found a lover, to carry more than just my secrets to carry love, to carry children of our own...." Yana bi ahankali yana tuki yana kuma juyawa yana kallon ta. Har wakar ta gamu wata ta reason ta shiga. "Girl, you know I want your love, Your love was handmade for somebody like me. Come on now, follow my lead. I may be crazy, don't mind me... " Haka suka karasa unguwar. Yazed ya dan juya ya kalleta, "Meye house number?" "Ka sauke ni anan..." "Please... Madeeha.. Mu dena musu. Meye number gidan?" "578fd" "Wow... Akwai gidan uncle dina makotan ku ne maybe ma kunsan su. Su 577fd ne gidan." "Bansan su ba.,... Ba gidan mu bane mu bamu dade da dawowa ba." Ta bashi amsar haka ba tare da damuwa ba. Ya kasa gane me take nufi. . Don haka ya kyaleta kawai. Bai sake cewa da ita komai ba. Ya kaita har kofar gidan su ta fice da sauri bayan tace masa, "Mungode " Murmushi yayi kawatacce yana mai bin ta da kallo har ta karasa shigewa cikin gidan su ... Kasancewar unguwa daya suke da bappan sa Bappah Hydar. Gidan ma a manne suke da juna su number gidan 577fd ne. Don haka ya biya ta gidan suka gaysa kafin ya wuce unguwar su . Ransa fes. Tamkar an masa babbar bushara. Haka yake jinsa cikin wani irin madaukakin farin ciki marar misaltuwa... Ranar kowa sai da ya gane Rayyan na cikin farin ciki. Saboda fara'ar da yayita yi yana hira da yan gidan su. _ _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 31_ ______________   *Ranar* asabar itace ranar da ta kasance semester break party. Wanda jami'ar Birmingham ta shiryawa daliban da ke cikin ta... Tun safe su Hibba da Fareeha ke shirye shiryen kayan da zasu saka hadi da takalma da yar jakar da zasu rirrike. Madeeha na kwance akan yar katifar ta. Dake al'ada take yi don haka ta cigaba da kwanciyar ta tun bayan data karasa dukkanin abubuwan aikace aikacen ta. Fareeha ta shiga dakin na su tana bubbuga kafafunta. "Wash Allah! Nagaji wallahi . Kinji yadda gabobin jikina ke sarawa?" Madeeha ta daga kai ta dube ta. Kafin ta mayar da kanta kan yar rediyon ummy dake gefen ta tana saurara. Can tace, "Sannu." "Yauwa.. wai ba zaki tashi ki fara shiri bane?" "Shirin me fa?" Ta fada tana rage sautin rediyon da ke hannun ta. "End of the semester party..... " "Chab" "Meye abun chab? Yanzu fa sai kice ba zaki ba ko?" "Me zanje nayi acan Fareeha?" "Amman kinsan dai idan ba kije ba ba zanji dadi ba ko?" "Kiji ki ke kuma... Mu da ba department daya muke ba. Bayan haka ma ai ga Hibba itama she's family. " "Duk da haka dai Madeeha kinsan ba zanji dadi ba idan ba ke awajen." Madeeha ta kyalkyale da dariya kawai tana mai girgiza kanta. Fareeha ta qulu da dariyar Madeeha. Ta kada kai kawai taja qwafa. "Ai shikenan." "Sorry tawaje na." "Nabi sorry da gudu na kwarfe." "Kash dan Allah ki kwarfo kwarfewar da kikayi masa ya rabin rai tah..." Suka tuntsire da dariya. Nan dai Fareeha tayi ta yiwa Madeeha magiya da naci. Har dai ta samu ta shawo kanta ta amince zata je ... "Ki dauki daya daga cikin kayan da Hibba ta bamu ki sa ka kinji?" "Wallahi ba zan saka ba. Nawa zan saka, ko wancen dayan dana saka aciki Allah ji na nake wata daban... Nawa zan saka idan yaso idan naje su kore ni. " "Madeeha harkar manya ce. Sai ka daure kayi shiga irin ta su. " "Allah zan fasa zuwa." "Yi hakuri tawan. Saka nakin" "Yauwa." Hibba ce ta kira waya ta intercom. Tana neman Fareeha. Fareehan ta mike da sauri cikin rawar jiki ta nufi sashen su. Sun bata lokaci wajen shiryawa. Dan har ummy ta nufi sashen su Hibba basu tafi ba. Dake ummyn da mahaifiyar su hibban wata Malama na zuwa ta musu karin Qur'ani da sauran littattafai da suka shafi addinin islama. Wata kawar su Hibban ce ta biyo musu don tafiya wajen partyn. Alokacin mahaifiyar su Madeeha ummy ta futo daga cikin gidan . Haj Ruwaida ta rakato har kofar fita. Don sam Hajiya Ruwaida bata da jin kai ko dagawa da nuna na ita din matar mai kudi ce. Na'eemah ta tsugunna har kasa ta gayshe da su. "Lafiya kalau ... Hibba ? Tana ciki." "Eh ita. Nagode " Na'eemah ta amsa Haj Ruwaida. Hadi da juyawa ta kalli ummy bayan ta kalleta a karo na uku. Ummy ta yi dan murmushi bayan sun gaysa. Naeemah ma ta mayar mata murmushin kafin ta saka kai ta shiga cikin gidan. Tana mai sake waiwayen Ummyn. "Kin gane ta kuwa?" "Ban waye ta ba" "Anan gidan dake jikin gidan nan suke." "Allah sarki." "Ina lokacin da kika rarrakani makota muka gaggaysa. Kinsan ranar wata laraba ana'i gobe zaku tafi kauye da su Madeeha . Da nace ki rakani ma sai na ce ki barshi tunda aiki ki ke..?" "Eh tabbas anyi haka. Ranar ke kadai kika shisshiga makotan ban miki rakiya ba muna ta shirye shryen tafiya kauyen rafin kanya. " "To a ranar na shiga gidan. Sai kuma wani abun mamaki yarinyar gidan ajin su daya da su Hibba. Sunan ta Na'eemah." "Allah sarki .. " "Samu da kokari hadiza . Ni bari na koma ciki." "Sannun ki dai Hajiya. Allah ya saka muku da alkhairin sa ya kara arziki" "Aamin hadiza. Tare da ke." Sukayi sallama . Ummy ta koma boys squatter inda suke. Madeeha ce zaune a parlorn ta saka wani material ja ta ci ado cikin mayafi baki. Tana shafa basilin a leben ta. Bayan ta zizara kwalli a idunun ta. "Shiryawar ake?" "Eh ummy. Sannu da dawowa" "Yauwa Madeeha.. " "Ya karatun ummy?" "Alhamdulillahi Madeeha. Mungode wa Allah." "Wai su Fareeha nake jira ni na gama shiryawa." "Ba zaki sauya wasu kayan ba.?" "Wannan ma sun isheni ummy " "To shikenan Allah ya temaka ya baku sa'a. Allah yasa ayi taro lafiya agama lafiya." "Aamin Ummy " "Yauwa ku dai tsare mutuncin ku." "In shaa Allahu ummy." "To ma shaa Allahu." Suna dai zaune suna yar hirarrakin su. Madeeha na zaman jiran su Fareeha. Ba jimawa kadan sai ga shigar Fareehan taci ado cikin daya daga cikin kayan da Hibba ta bata. Na doguwar riga yar kanti fara mai dogon hannu. Ta yane kanta da mayafi kalar toka. Takalmanta ma kalar tokar ne. "Ummy da rabin rai nayi kyau?" "Ma shaa Allah sosai ma duk kunyi kyau. " "Godia na ke ummy." "Kin kyau sosai Fareeha na.. Kyau iya kyau..." "Godiya na ke madeeha na... Kema kin tsatso kyau sosai " Suka kyalkyale da dariya. Ummy dake binsu da kallo tanata murmushi. Kafin tace, "Allah ya kai ku lafiya. Ya dawo daku lafiya. Ku tsare mutuncin ku." Suka amsa ta, Kafin daga bisani suka tashi suka tafi. Hibba ce mai driving motar ta su. Fareeha na baya itada Madeeha. Yayinda kujera ta kusa da direba kuma Na'eemah ce a zaune. A haka suka karasa makarantar ta su ta Birmingham university Nigeria. Dalibai nata dafifin shiga cikin makarantar. Ta cika makil ba masaka tsinke. Anyi decorating auditorium din cikin customized color da ke jikin badge/logo na makarantar . Hibba ta faka motar ta su awajen ma'adanar motocin dalibai. Kafin daga bisani suka shiga wajen taron. Sunyi matukar kyau su duka hudun. Kowanne acikin su yana ta haskawa gwanin ban sha'awa.. Wani waje suka nufa dake jere da wani teburi da aka kawataa shi cikin kwalliya ta alfarma. Bayan sun zazzauna ne dalibai da suka sansu suka jajje wajen suna gaysawa. Madeeha sai raba idanu take. Domin yawancin wadanda suka je wajen su yan department din su Fareeha ne. Don haka ta kasa sakewa. Cikin haka sai ga zuwan su Nour . Dadi ya sake mamaye zuciyar ta da gewaye. Sunata yan hirarrakin su . Har dai aka fara gudanar da liyafar party din. Bayan an bude taro da addu'oi. Aka shiga hadahadar liyafar. Wajen zayyano gundarin liyafar ya zuwa refreshments da aka faffara kai wa daliban.. ____ Yana zaune akan kujerar dakin Sa. Ya yi kyau sanye cikin kananun kaya da suka amshi zatin kirar sa da kuma kyawun sa Wayar sada ke hannun sa ce ta fara kukan agajin a dauke ta. Tamkar ba zai bude wayar ba.sai kuma ya daure ya bude yana duba missed calls din wayar ta sa. Mami ta kira shi. Baby Saj ta kira shi. Hakama Hajiya Bintu ta kira shi. Don haka ya fara kiran Mami tambaya ta masa akan ko yana tare da bappan? su yace a'ah... Daga nan kuma ya kira hajiya Bintu da tayi masa missed calls uku. Nan ma magana ce data shafi yammatan da take hada shi da shi ko zai auri daya daga cikin yaran iyalan kawayen ta. Daga karshe kuma ya kira baby saj-jeedah data ke sake sheda masa hadi da masa tilashe akan zuwan sa liyafar party da makarantar ta dauki nauyi. Bayan ya karashe amsa wayar ya saka silent ya ajiye ta agafe. Ya debi wajen mintina goma kafin ya karasa shawara da zuciyar sa ya mike ya nufi makarantar..ransa da zuciyar sa na adduar Allah yasa ya hadu da muradin ran sa wato Madeeha. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 32_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _*BIRMINGHAM UNIVERSITY NIGERIA_* _(UNIVERSITY IN KANO)_ *YANA* tafe a mota hannun sa daya akan sitiyari. Ya yinda dayan rike yake da wayar sa yana karanta labarai da shafin BBC suka saka wanda ke kan manhajar Facebook. Sannu a hankali ya karasa makarantar. Tun daga main gate kake iya jiyo sautin da ke nuni da cewa ana wata hidima a cikin makarantar. Karasawa yayi wajen taron. A nata hada hada. Wasu na shiga wasu na fita. Kowanne yaci ado cikin shiga ta alfarma mai kyawu da tsada. Tsayawa yayi yana bin su da kallo. So yake idanuwan sa su dora ganin su akan MALLAKIN ZUCIYAr sa. Ya dan yi kamar mintina goma zuwa sha biyar a zaune cikin motar kafin ya fita daga ciki . Wayar sa a hannun sa yana duba call logs dinsa. Lalubo number T-Boy yayi ya kira shi. "Maza kuna ina? Alright! Gani nan." Yana katse kiran ya mayar da wayar sa cikin aljihun gaban rigar sa. Kai tsaye ya shige cikin wajen taron bayan ya nuna gate pass. Wurin ya kaawatu da kwalliya gwanin ban sha'awa. Komai baki da fari. Harda kujerun zama da teburan su. Wato dai black and white semester party. Wurin da aka rubuta vvip table ya nufa. T-Boy ne zaune da B-junior da Na'eem. Sashen maza daban, Haka ma sashen mata daban yake. Kowane bangare ne tebura ne kashi kashi. Da suka kunshi fannin vip, vvip da ma regular table. Bayan haka akwai malamai na kowanne bangare na makarantar. Akwai sauran staffs da ke aiki a makarantar. Ciki harda vice chancellor da sauran masu manyan mukamai. Bayan an hallara aka sake yin addu'oi na musulunci. Saboda manyan bakin da suka sake zuwa, Sannan kiristoci ma suka wassafa bangaren su. Daga nan kuma aka fara gudanar da dukkanin jadawalin maqasudin taron daya hada su. Rayyan ya nufi wajen su T-Boy ya zauna bayan ya basu hannu sun gaggaysa. T-Boy: "Maza an iso kenan...?." Rayyan: "Na iso T-Boy..." B-junior: " Maza..." Rayyan: " sup bruh!" Na'eem: "Cousin" Rayyan :"Couz" Bayan sun gaggaysa ne... Dukkanin su suna zaune akan teburi na alfarma na vvip. An cika su da ruwa da lemo da su cake da sauran desserts. Masu kula da masaukin daliban nata hada hadar kakkawo wa kowane tebur abinci da abun sha da sauran kayan kwalam da makulashe. Bangaren matan na kallon na mazan. A teburin farko baby saj-jeedah ta ke. Da Na'eemah kanwar Na'eem.. Da wata Fatima. Teburi na biyu da ke kallon na su su Fareeha ne da Madeeha da Hibba da su Nawal da Nour. Cikin ikon Allah Rayyan ya daga kansa daga screen din wayar sa dake hannun sa yana dannawa. Yana juyawa hadi da ajiye idanuwan sa. Basu fada ba kan kowa ba sai Madeeha da ke murmushi tana kallon wayar hannun Hibba. Wani bakon yanayi ne ya riske shi. Ya kasa janye idanun sa daga kanta. Sosai ya tsayar da hankalin sa da nutsuwar sa akan ta. Bata sanma yanayi ba. Domin baki daya hankalin ta na kan wayar Hibba suna karanta wani labari da aka turo a blog. Saj-jeedah na daga kai ta hango shi ya zubawa wani waje ido. Bin idanuwan sa tayi da inda ya tsayar da kallon na sa. Tana juyawa ta hangi Madeeha. Wani abu ya taso ya tokare mata a makoshin ta. Ji take tamkar ta tashi ta bubbuge madeehan. "Mr Ray..." Saj-jeedah ta dan daga murya tana kiran sa. Sam bai ji me take fada ba, Ya shagala da kallon Madeeha. Wannan abu da yayi ba kadan ba ya sanya wutar kiyayyar Madeeha ta kara ruruwa a zuciyar saj-jeedah. Gashi ba dama ta tashi ta koma inda yake. An saka wani dogon karfe an raba tsakanin wajen zaman mata dana zama. Rayyan ya dade yana kallon Madeeha. Bai janye idanun sa ba har sai da ita madeehan ta juya baya suna magana da wata course mate din ta. Haka dai aka cigaba da gudanar da liyafar taron. Rayyan dai yaji dadin zuwa taron. Saboda idanun sa sun dau hotan fuskar Madeeha. Ya yin da zuciyar sa tayi gamo da abunda ta ke bege. Tabbas ranar ta kasance masa wadda ba zai taba manta ta ba. Acikin abubuwan da za'a gudanar a taron akwai bada awards da za'ayi ga wasu malaman na cikin makarantar. Saboda kwazon su. Da kuma babbar gudunmuwa da sike bayarwa ga karatun da daliban da ke cikin makarantar baki daya. Yazed na daya daga cikin malaman da za'a bawa kyaututtukan. Alokacin da za'a bashi ya nufi teburin su Madeeha ya bata wayar sa. Kan ta dauke shi a hoto a sanda aka mika masa award din Hakan kuwa akayi. Ta fita zuwa wajen bashi award din. Sanye cikin kayanta da suka yo mata matukar kyau tamkar a sace ta a gudu. Saboda madaukakin kyawun da tayi. Abunda ya sake kara mata kyau ma shine jan jambakin da data saka a dan karamin labban ta. Rayyan ji yake ina ma yaje ya hanata. Gashi mazan wajen duk sun zuba mata idanu. Hakan ya sosa masa rai saboda yana da tsananin kishi akan abunda yake so. Ya tsiri mikewa tsaye don mazan bayan sa su dena kallon Madeeha ya kare saitin ta ya tsaya . Mutane nata ce masa, "Dan matsa bama gani. Kaga dan matsa. Ha'a aboki na dan matsa bama gani....please check out... U're blocking our view ... Mr. Man please have a sit. " Wadannan sune kadan daga cikin maganganun da mazan da ya kare musu ke ta fada. Bai samu nutsuwar zuciya ba har sai da ta koma wajen zamanta ta zauna. Ya samu kansa da sauke nannauyar ajiyar zuciya. Har sai da su T-Boy suka juya suna tsokanar sa. Na'eem ya danyi murmushi yana kallon Rayyan kafin yace da shi, "Ka gaya mata u're into her?" "Bangane ba." "Ina nufin ka sanar mata sakon da ke cikin zuciyar ka?" "Tukun na dai... Amman na fara nuna mata wasu abubuwan da kalamai." "Gwara dai kayi gaggawar sanar mata. Kafin wani ko wasu suyi maka shigar sauri. " Rayyan ya juya ya dankara masa harara. Hadi da sake gyara zaman sa yana bin Madeeha da waji kallo. Irin kalon nan mai sanar da sakon zuciya amma ta cikin idanu. Na'eem ya sake kallon Madeeha sai kuma ya kalli Rayyan kafin ya sake cewa, "Ina ganin ta a area dinmu. Yan biyu ne ma ko?" "Eh Yan biyu... Jikin gidan ku suke ai." "Oh really.? Kasan fa wannan malamin na mu agidan yake ai." "Yazed yake ko Khaled dinnan ko?" "Eh.. Yazed din. Gidan su daya kenan?" "Maybe. Amma basa kama at all." "Yeah ba sa kama. Ai da ba agidan suke ba. Cuz da ba kowa agidan ma sai wasu ina tunanin masu jiran gidan ne. To daga baya yam gidan suka dawo daga kasar waje. " "Oh okay.." "Yeah... Kasan wani abun mamaki?" "Na me fa?" "Suna mun yanayi da su Hajia fa a fuzge. Ina nufin su Madeeha din da wata ." "Oh please..." "No dagaske na ke... Sai dai ance kowa yana da me kama da shi Allah akwai wata yar babba haka ba wani can ba. Tana yanayi da su Bappah" Takaicin kalaman sa ya sa Rayyan ya juya ya masa wani kallo kafin ya tabe baki hadi da yamutsa fuska kawai. Na'eem ya kyalkyale da dariya kawai shima. Kafin yace, "Wata rana zaka gani.." Ya juya suka cigaba da hirar su da su T-Boy. An ci an sha an gyatse. Kafin ashiga fun activities. Su Madeeha suka tashi suka tafi bayan Yazed ya ce su futo su tafi. Alokacin Rayyan an kira shi a waya ya tashi ya fita. Ko da ya dawo bai samu haduwa da su Madeeha ba. Yaci je lebe ransa duk ya jagule. Suma basu wani dade ba yayi musu sallama ya tafi gidah. Yaso ya sake ganin Madeeha kafin su tafi. Yana driving yana hasaso dazu da yake kallon ta. Tana magana tana kallon wayar dake hannun wadda suke tare Kyawun ta. Dan karamin bakin ta, kyakkyawar surar ta dama lafazin muryar ta, Jan ajinta, mutuncin ta, basirar ta, Kai . Komai nata ya na burgeshi sosai. *NEW NASSARAWA GRA* Hannunta yana rawa ta janyo tsohon da ke ma'adanar data ajiye shi. Da sauri gaban ta ya shiga bugawa alokacin da ta..... _ _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 33_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ ____ Rungume hotan tayi tsam a jikin tah... Ya yin da hawaye daya na bin daya suka shiga reto a kyakkyawar fuskar ta. Duk kuwa da ta manyan ta. Usulin kyawun ta yana nan.. Ta sa ka hannun ta daya ta shafe hawayen da ke yar tsere a fuskar ta. Ta saka hannu ta daga hotan tana kare musu kallo. Su su uku a jere acikin hotan. Itace a tsakiyar su. Ya yin da Hammad ke gefen ta . Gefen hagun ta kuma Hydar ne. Sai ita Hadiyyan a tsakiyar su. Ta saka yatsan ta daya tana shafa Hadiyyan. Ta runtse idanun ta gam tana sauke ajiyar zuciya. Cikin rawar murya tamkar tana magana da wani ta shiga cewa, "Hadiyyah na kasa amincewa da bakya tare da mu. Zuciya ta tana ingiza gangar jiki na da kina raye Hadiyyah tamkar yadda Asabe suka ce kina rayen. Idanuwa na na mun gizo da faifon fuskar ki Hadiyyah....Allah ya bayyana mana ke idan har kina raye. Idan bakya raye Allah ya jikan ki da rahama." Sai kuma tayi shiru, Ta saka hannu ta janyo yar wayarta karama. Ta lalubo number dan na ta na fari Alhaji Hammadu. Duk kuwa da ta manyan ta . Allah ya azurta tah da gani sosai. Kunnenta ne dai guda daya ya tabu sai da temakon hearing device .. Kara wayar tayi a kunnenta bayan ta kira shi. Hajia Fadila: " Salamu alaikum. " Alhaji Hammadu: "Wa'alaykumus salamu Hajjajun mu. Barka da safiya! Ya jiki jikin na ki? Allah yakara miki lafiya da nisan kwana mai amfani Hajjajun mu." Hajiya Fadila: " Da imanin Allah... " Alhaji Hammadu: "Da imanin Allah... Hajjaju. Hajiya kin tashi?" Haj. Fadila: "Na tashi Hammadu. An kwan kalau?" Alh. Hammadu :" Alhamdulillah Hajjaju. Bari na shigo dama nayo ta bangaren ku. Yanzu haka ina cikin mota " Haj. Fadila: "Toh Allah ya kawo ka lafiya " Sallama sukayi . Ta katse kiran. Hadi da mikewa tsaye tare da dogara yar sandar ta dake kusa da ita. Ta shiga bandaki bakinta dauke da addua. Dukkanin abunda take bukata akwai a bandakin. Ta yi wanka hadi da dauro alwala.... Ta sauya kayanta. Wanda ta cire kuma ta saka shi a kwandon kayan wankin ta. Tana zaune a bakin gadon ta ta jiyo kwankwasa kofa hadi da sallama. Ta dan daga murya yadda za'a iya jiyo ta, "Wa'alaykm salam.. Shigo." Ma'aikata ne suka shiga su biyu. Ya yinda Hajia Hindu ke biye da su abaya. Hannun ta dauke da tissue da abun sakace hakora. Yan aikin suka gaishe ta bayan sun a'ajiye kuloli da abun zuba abincin agaban ta. Hadi da wani babban tray dake dauke da tea flask da cokula. "Hajia barka da safiya." "Barkan mu dai.." "Kin tashi kalau? Ya jiki jikin na ki? Allah ya kara miki lafiya." "Aamin Aamin .. Tare da ku baki daya." Hajia Hindu na zaune suna gaysawa sai ga shigar alhaji Harith. Lokacin Hajian na tambayar Hajia Hindu, "Ya kwanan yaran gaba daya?" "Duk suna nan kalau Hajiya. Zasu zo su gayshe ki. " Alhaji Harith na shiga Hajia Fadilan ta fara murmushin ganin dan autan na ta. Shima yayi murmushin ya karasa kusa da ita ya zauna tamkar zai koma cikin tah. "Hajiya ta..." "Na'am Harith." "Hajia ina kwana? Ya jikin na ki? Fatan kin tashi lafiya. Ya akaji damu Hajiya? Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana mai amfani." "Amin Amin Harith . Da imanin Allah. Tare da ku baki daya." "Allahumma Amin Hajian mu " Suna gaysawar ne sai ga wata daga cikin ma'aikata gidan tayi sallama aka bata izini ta shiga. Ta tsugunna har kasa cikin ladabi da biyayya tace, "Bappah ne yazo yace a masa iso." "Wai su Yaya musanman Yaya Hammadu ba zai iya shigowa kai tsaya cikin gidan nan ba sai an masa iso ko yaushe." "Ai Hakan yanada kyau kuma. Aqida ce me kyau musanman a musulunci." Cewar Hajiya Fadila ta bawa dan nata alhaji Harith amsa. Alhaji Harith ya mike da sauri ya fice daga cikin dakin yana cewa, "Bari naje na masa iso to .. Yaya kenan." Ba jimawa sai ga su sun shiga cikin dakin bakin su dauke da sallama. Yana shiga cikin dakin. Alhaji Hammadu ya cire hular sa. Ya matsa daf da mahaifiyar ta sa kamar ko da yaushe yana cewa, "Hajia a saka mana albarka." Tayi murmushi kafin ta saka hannunta akan sa tana cewa, "Allah yayi muku albarka. Allah ya cigaba da dafa mu ku a dukkanin lamuran ku. Sharrin mutum dana aljan. Sharrin karfe . Tsautsayi da asara Allah ya kare ku Amin." "Aamin Hajiya.." Alhaji Harith ma ya matsa ya zare hular sa matar sa sai dariya take itada Hajiya . "Nima ashafamun tubarrakin. Auta shalele." Suka saka dariya baki daya. Hajiyan ta saka hannunta akan sa ta shafa tana masa addua shima kamar yadda tayi musu jam'i da tana shafa kan alhaji Hammad Yayan sa. "Yayana barka da safiya? Ya wajen su Yaya Bintu da yarana baki daya.?" Hajiya Hindu ta gayshe da Alhaji Hammadu tana mai kokarin mikewa ta basu waje. "Suna nan kalau Alhamdulillahi. Allah ya saka da alkhairi. " "Aamin Aamin. Ga plates man Yaya ku ci abinci. Ka saka mana albatka." "Ah ai dole na zuba naci. Nagode kwarai. " Cewar alhaji Hammad hadi da daukar cup yana zuba kunun shinkafa Sukayi dariya baki dayan su. Ta mike ta basu waje ta fita zuwa parlorn ta na sama. Alhaji Hammadu ya sake yiwa Hajiya sabuwar gaisuwa bayan wadda sukayi ta waya. Alhaji Harith ma ya gayshe da Yayan na sa. "Dan birni kira Aliko hydara. Nambar tasa ce ne idan na kira sa sai naji muryar aliyu dan gidan Asabe. " "Allah sraki. To Hajiya yanzu kuwa." Lambar Alhaji Hydar kanin sa ya kira Kuma Yaya ga Alhaji Harith. Bayan sun gaysa da juna.. Nan yake sanar masa kan yazo gidan kanin su alhaji Harith. Hajiyan su tana neman sa. Ba'a dau wani dogon lokaci ba kuwa alhaji Hydar ya shiga gidan. Hajia Hindu ta sakko daga sama suka gaysa. Kafin daga bisani alhaji Harith ya fita ya shiga da shi zuwa dakin Hajiya. Gaishe gaishe suka fara yi a tsakanin su. Kafin daga bisani su shiga cin abincin karin kumallon Tare da mahaifiyar ta su Hajiya Fadila. Gwanin ban sha'awa. Bayan sun kammala cin abincin sun nutsu sun shiga hira kamar ko da yaushe idan sun hadu. Hajiya Fadila nata binsu da kallo. Yaran nata suna da hadin kai da kaunar junan su. Tunowa tayi da Hadiyyah na tare da su da tuni kilan tana tsakiyar su suna hira. "Hajiya menene?" "Hajia akwai abun da yake damun ki ne?" "Hajiyan mu ko wani abun kikeso yanzu ayo miki ?" Shiga tambayar ta sukayi. Kowane cikin su fuskar sa dauke da damuwar ganin hajiyan da ta sauya lokaci daya Girgiza kai tayi. Ta kakaro murmushi. Dan sauran hawayen data makale ya shiga zurara a fuskar ta Cikin rawar baki da jiki ta janyo hotan dazu tana mika musu. Yayinda hawaye suka shiga kwaranya a kyakkyawar fuskar ta, "Hadiyyah... Wai shin ina Hadiyyah ta ke? Har yanzu babu wani labari ? " Suka yi shiru kowane yana jinjina maganar tata . Da yadda tambayar tazo musu a bazata. Alhaji Hammadu ya sauke gauruwar ajiyar zuciya kafin cikin kasa da kai yace, "Da fari zan soma baki hakuri Hajian mu. Hakika shekaru sun ja. Bamuda tabbacin har yanzu hadiyya na raye ko akasin haka. Amman dai Yusha'u da ga Malama Asabe (me kosai) ya ce mun wasu fulani da ke kauyen rafin kanya sun je har kauyen . Yusha'u ya shedamun da ya dawo daga aikin da sukaje nema na kamfanin dandano da ke Lagos zamu je ni da shi zuwa kauyen rafin kanya. Wai matar da ake da tabbacin itace wadda ta rayu acikin hatsarin motar da sukayi yaranta biyu mace da namiji. To wai macen tata sai ta rasu a take awajen yayinda namiji dan ta daya da ita Hadiyyan sune sukayi rai. Amman ita matar sai ta samu rauni a idanun ta sakamon karfen motar daya fado akanta. Ruwan idanun ta suka tsiyaye ta makance. A takee alokacin ta makance. Ba idanun da zata sheda hadiyya ba yarta bace. Mutane sun tambayeta yaran biyu mace da namiji nata ne? Tace eh. Sakamakon ba idanun da zata sheda musu hadiyya ba yarta bace. .... "Ya karasa fada yana sauke gwauruwar ajiyar zuciya. Hajiya Fadila ta jinjina kai. Kafin ta ce, "Inaji ajiki na Hadiyyan tana raye in shaa Allah... Allah ya bamu saa Amin." "Amin hajiya. Duk tsawon shekarun nan bamu da masaniyar hakan sai watan daya shude ko Hajiya?" "Tabbas hakane.. Shima dalilin hakan da muka sani Asabe ce sila. Wannan baiwar Allah Asabe tayi kokari. Its tashiga ta fita ta jiyo abunda ke faruwa. Wai Ladiyo (kishiyar ta a baya) duk shudewar shekarun nan ba ta sauya hali ba. Kasan zuwan farko wai da yan kauyen sukaje don neman inda iyayen Hadiyyan suke ko eanda yasan danginta. Ashe ladiyon ce tace basu san wata Hadiyyah ba." "Wannan mata ai ba zatai sanyi ba." "Babu komai taje don kanta. Ai gashi nan sannu ahankali tana girban abunda ta shuka.." "Wallahi Hajiya ai nake gayawa Hammadu nace masa ni fa tsabar saka Hadiyya a rai Allah har ta fara mun gizo da wata mata da ke makotan mu. " "Allah sraki dan uwa me dadi. Allah ya bayyanata Amin." "Amin hajjajun mu" "Nagode muku dukkanin ku... Allah yasanya albarka acikin rayuwar ku. Allah ya kara muku dankon zumunci da kaunar juna. Allah ya bayyana yar uwar ku idan har tana raye Amin.." "Amin Hajia.." "Amin hajiyan mu" "Aamin summa Aamin" Haka dai suka amsa adduar mahaifiyar ta su. Kafin daga bisani suyi mata sallama. Kowanne ya nufi inda za shi. Hajiya Fadila bayan futar su ta sake sauke zuciya hadi da sake kallon hotan su hadiyya tana mai runtse idanun ta... Ya yinda labbanta ke ta doka adduoin samun nasara akan abunda suka saka agaba. .... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 34_ _ZAFAFA BIYAR 2023_     *Yana* daga kwance akan gadon sa. Tun bayan da ya dawo daga masallaci sunyi sallar isha'i... Wayar sa dake hannun sa na dama yana ta jujjuyata. Kansa a sama yayin da ya lula duniyar tunani. Message dinta ne ya sake shigowa a wayar tasa a karo na uku. "Rayyan... Shine kaki daukar dik kiran da nake maka ko? To idan har kana gudun bacin rai na kaje kaga yarinyar nan na gaya maka. Yar babban gidah ce Wanda ake damawa dasu a gwamnati... Dan Allah karka bani kunya..." Yana karasa karanta sakon ya girgiza kai kawai. Hadi da mikewa tsaye ya shiga zarya daga bango zuwa bango na dakin na sa. Ya hade hannuwan sa biyu waje daya. Kana kallon sa kasan akwai tufka da warwarar da yake yi. Chan dai ya sauke zuciya kawai. Ya dauki wayar sa da ke kan beside locker ya zura ta a aljihun gaban rigar sa. Ficewa yayi daga dakin na sa kai tsaye yayi dakin kakar su Hajiya Fadila. Tana zaune agaban gado ya yinda hoton da zu ke agabanta. Hannun ta rike da charbi. Tana ganin sa ta hau murmushi tana bin sa da kallo cike da zallar kaunar da take yi masa, "Dan Yaye.." "Naam Hajjaju makkatun tawa ni daya." Zama yayi a gefen ta ya kai hannuwan sa kan kafafun ta ya fara matsa mata su. "Allah dai ya maka albarka dan yaye" "Aamin Hajjaju makkatun.. Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana.." "Da imanin Allah..." "Da imanin Allah. Allah ya saka miki da ma daukakin alkhairin sa . Ki ta samun cigaba a rayuwar ki baki daya" "Aamin danyaye. Amin" Agogon hannun sa ya kalla. Kafin ya mayar da duban sa ga Hajiya Fadila. "Hajiya bari na dan fita na dawo." "To dan yaye a dawo lafiya." Har ya mike sai kuma ya dan sunkuya ya dau ki hotan dake gabanta. Ya tsurawa hotan idanu yana bin dukkanin yaran ciki su uku da kallo. Kamar su daya babu abunda ya raba su. Sai dai ita macen nada yalwar gashi kuma gashin girar ta sun hade... "Da dadewa na taba ganin hotan nan awajen Bappah.. " "Eh ...." Hajiya Fadila ta fada tana mayar da hawayen da ke kokarin zuba daga idanun ta "Allah ya shiga lamarin." Ya fada a sanyaye. Don yasan labarin da ya danganci hotan. Ya mayar mata da hotan gaban ta. Ya nufi wajen fita da ga dakin yana cewa, "Toh sai da safe Hajiya. " "Allah ya tashe mu lafiya dan yaye." "Aamin Hajia." Ko da ya fita kai tsaye ya wuce address da din mahafiyar ta sa ta rubuta masa na inda zai gana da yarinyar nan da ta hada su. Yana tafiya ne akan titi. Yayinda yake dan kallon map ta wayar sa da ke bashi direction na gidan su yarinyar. Babu ma nisa sosai. Ko da yake tsayawa yayi da motar sa abakin kofar gidah. Ya dan jima yana zaune bai fito daga cikin motar sa ba. Daya daga cikin masu gadin gidan ya nufe shi yana mai tambayar sa bayan sun gaysa da vdwat, "Wani kake nema ne ranka ya dade?" Rayyan ya daga kai ya dubi mutumin da a shekaru mutumin ya haifeshi. Da alama kuma me gadin gidan ne. "Nan ne gidan su Hafsat?" "Hafsat wacce daga ciki? Kaga gidan can ma me gate ruwan kasa akwai hafsat a gidan." 'inde ba wrong direction map yabanj ba nanne gidan. " "Me kace yaro? Menene kuma roderekshon...(Wrong direction..)" Mai gadin ya tambaye shi fuskar sa lumshe da farin ciki da kuma karin bayani da ga Rayyan din da yake so ya ji. "Ayyah baba ba damuwa... Hafsat Bulama .kaman haka sunan ya ke . Baban ya daga kai alamar tabbatarwa yace, "Kwarai inde yar gidah minista, Wato farfesa Bulama kake fada nan ne gidan.." "Toh sbikenan... Nagode baba." "Zo ga waje ka faka motar ta ka.." "To baba.." Samun waje yayi daga nesa da dan gidan kadan yayi parking motar sa. Ya fito daga ciki ya zura mukullin a aljihun sa. Yayin da ya zaro wayar sa dake kara a aljihu. Mahaifiyar sa ce ya dauka ya kara a kunnen sa. "Na'am!! Ga ni ma fa na zo ina kofar gidan. Tohm" ya katse kiran bayan sunyi sallama . "Bari na maka iso ko.?" Dattijon me gadin ya ce da Rayyan haka. Ya yin da yayi gaba Rayyan din na biye masa a baya Suka shiga cikin harabar gidan. Gidah ne babba na masu hali da yaji komai ya koshi. Me gadin ya saka hannun sa ya danna madannin kararrawar da ke nuna sanarwar anzo gidan. Rayyan ya daga kansa ya sauke akan CCTV dake a wajen a makale. Takaici ya sa ya juyar da kansa gefe. Ba dadewa kuwa sai ga shi an bude kofar. Sanye ta futo cikin doguwar riga kirar Egypt. Bata yafa mayafin rigar ba. Ta dai daure shi akanta tamkar dan kwali. Fara ce mai matsakaicin haske. "Shigo.. Rayaan" Ta fadi sunan nasa a yangance hadi da saka hannu ta yi masa nuni da cikin gidan. Mai gadin ya dashare mata baki yana mata jinjina da hannun sa. "Ga irin taki uwar daki na." "Godia na ke... Rayaan ka shigo." Rayyan ya juya ya kalli me gadin da shi dinma kallon sa yake. Ya shiga cikin gidan bayan ya tsaya ya zare kafarsa. Mai dauke da bakar safa daga cikin takalmin . "Oh my goodness....Ai kafi kyau a fili Rayaan." Rayyan ya dan yamutsa fuska. Yadda take bata masa suna tamkar ya zazzabga mata mari. Ya dai danne zuciyar sa kafin yace, "Sunana Rayyan. Ray-Yan. Rayyan." Ya fada mata yana rarraba sunan nasa harafi bayan harafi. "Na sani ni de na zabi ce maka Rayaan din saboda na banbanta da sauran ko?" Bai ce komai ba. Ya bi bayan ta suka shiga wani parlor. Sai karkada jiki take tana turo baki gaba. Hakan da take ba karamin sake bakanta ransa yake ba. Dan dai ba yadda zai yi ne yaki yiwa mahaifiyar sa biyayya, Amman ba ta inda suka dace shi da yarinyar. Kai dama sauran yan matan da ta hahhada shi da su. "Ka zauna." Ta fada tana mai masa nuni da kujera me cin mutum daya. Kada kai yayi. Ya nemi waje ya zauna. Ta zauna a kujerar kusa da shi ta juya sosai ta fuskance shi tamkar zata hadiye shi. "Sunana Hafsat... Ana ce da ni Amsa ko Hafsy.. Kai fa?" "Sunana Rayyan. Haka ake gaya mun." "Ko Mr Ray ba?" Ta karasa fada tana murmushi Shima kakaro murmushin yayi kamar zai yi kuka. Ya shiga hada hannuwan sa yana dan kallon tv da ke nuna tashar zee tv. "Me zaka sha? Don Simon, Malt? Lemonade ? Fura? Yoghurt ko... "Kakki damu a koshe na ke." "Ni de dan Allah fa nace .." "Aban ruwa to." Mikewa tayi tanata karkada jiki ta nufi fridge ta dakko ruwan roba daya da wani tray me dauke da cup a saman sa. Ta ajiye agaban Rayyan "Bismillah." "Alright .. Thank you." Daukae ruwan yayi. Yayi basmala ya sha ya ajiye agaban sa. "Kana Birmingham uni ko?" "Eh.. " Ya amsata kansa akan ruwan daya ajiye . "Level nawa?" "3... " Ya sake amsa ta "Wane course?" "Architecture." "Wow... Ni ba zaka tambaya ni ba?" "Kiyi hakuri. " "Well ni ina Newton university. Level 4. Ina karantar sociology." "Ma shaa Allah.." "Sannan ina....... Dif ya lula duniyar tunani. Sam bai cigaba da sauraran maganganun da take fada ba. Tanata zubar magana tamkar 'yayan kanya. Babu ta inda suka hadu. Komai nasu yayi bam bam dana juna. Acikin tunanin ya sake daga kai ya sauke akanta. Ta saka hannu tana nuna masa wani frame da ke dauke da hotanta ta gama secondary school da alama zayyane masa bayani take akai. "Ni na fi kowa kyau da kokari ajin mu. Duk kuwa da inada suruta gaskiya. Ba zaka tambaye ni akan salis ba?" Sai a sannan ya dawo dai dai ya saurari maganganun ta na karshe. Wanda baki daya Bai san maganar me take akai ba. "Na'am.?" "Nave baka tambaye ni akan salis ba. Kaga duk dai abunda na fada ya danganci salis. " Wani abune ya tokare masa a wuyan sa. Irin halin tsaka me wuya daya shiga. Bayaso ya nuna mata bai saurari komai ba sai zancenta na karshe. Don ba zataji dadi ba. Don haka ya maze kawai ya kakaro murmushi, "Ai kokarin ki ne ya burgeni sosai. Salis Allah sarki. Yana ina yanzu?" Yaci magani irin gaskiyar gasken nan. Hafsat ta sake muskutawa ta shiga zayyano masa bayani ta karkare da, "Iyaye na ba zasu bari na aure shi ba. Saboda gaskiya gidan su ba irin masu kudin nan ba ne. Suna de da dan kudin su haka dai. So long story shot aka raba soyayyar da ke tsakanin mu. Anata hadani da maza ni gaskia duk ba sanda yamun. Toh luckily enough sai ga mom dinka ta wa mamana magana. Sukayi exchanging pictures din mu. Naga ka mun . Nace eh a hada mu....Kasan yanzu auren kwarya tabi kwarya ake. Wa ke son auren wahala? So ni dai kamun 100 percent. Wa zai iya hulda da yaran talakawa? Captial NO! Kana saurara na kuwa Rayaan?" Rayyan yayi shiru. Maganganun ta na dada nanatuwa a kofofin kunnuwan sa. Gaba daya dama bata yi masa ba. Sannan maganganun da ta yiyyi sun sake futar da ita daga ran sa... Ya dubi agogon dake daure a wutsiyar hannun sa. Tara saura kwata. Ya mike batare da yace da ita komai ba yayi hanyar fita "Rayaan.." Bai ce da ita komai ba ya cigaba da tafiya zai fita ta babbar kofar gidan tayi sauri ta riko hannun sa.... _ _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 35_ _ZAFAFA BIYAR 2023_     *Juyawa* yayi da sauri ya fuzge hannun sa. Ya dube ta yace da ita, "Haba Hafsat... Macen kwarai bata haka. Allah yasa ki gane." Ya fice da sauri. Tanata kiran sa yaki juyawa. Tabi bayan sa da kallo tana kyakkyabe fuska. Kafin daga bisani ta saka yatsa a baki ta ciza. Tayi cikin gidah da sauri tana kuka wiwiwi. Ko da Rayyan ya futa mota ya shige da sauri ya tada ita yabar cikin unguwar da sauri. Hannun sa daya akan sitiyari ya yinda dayan ke kansa yana shafawa zuwa kwantaccen gashin da ke zagaye da habar sa, Ya zuwa sajensa na gefe da gefen fuskar sa. Ya furzar da iskar bakin sa mai zafi yana jujjuya kai kawai. Maganganun ta na dada yi masa yawo acikin kai. Da hannun ta data saka ta riko nasa hannun. Ya rufe idanun sa. Hadi da komawa gefen titi ya faka ya kwantar da kansa ta baya hadi da yin baya da kujerar. Ya tuno sanda Madeeha ta wanke fuskar sa da mari alokacin da ya riko jakarta kawai. Ya tuno yadda take kokarin suturta jikin ta da mayafai ko hijabi. Hadi da kamewa da take da ita yalwacacciya. Ya sauke idanun sa akan kiran hafsan dake shigowa wayar sa. Taa ke ya saka hannu ya kashe wayar gaba daya, ya shiga tunanin kala kalan yan matan da mahaifiyar ta sa take hada su da shi. Ya sauke gwauron numfashi hadi da nannauyar ajiyar zuciya. Gaba daya ba shida sauran kuzari. Ya saka hannu ya danno gidan CD da taa ke ta fara da sautin karatun suratul baqra bisa ga jogorancin muryar shekih Sudeis. Wani sanyi ya fara sanyaya ransa da bin magudanar jinin sa. Ya dan jima awajen kafin ya tashi motar ya tafi. Alokacin da ya lura wasu masu gadi nata zarya. Dake duniyar ta zama abunda ta zama kowa yana tsoro. Ganin ko shi din da ya faka wani mugun abun qin zeyi. Kai tsaye ya wuce majalisar su. Su kansu abokan sunyi mamakin zuwan sa awannan lokacin. Kasancewar shi din ba ya zaman majalisa idan har dare yayi. Da ranar ma bai cika zama ba. T-Boy: "Maza yau an tuno mu kenan ko?" B-junior: "ka rigani gaya masa. Mr Ray yau kai ne anan da dare haka?" Ya dube su ya tabe fuska. Kafin yace, "Garin ne sai a slow." Yana rufe baki wayar sa ta fara kara. Mahaifiyar sa ce ke kiran sa. Ya dubi screen din wayar kafin ya dauka dakyar ya kara a kunnen sa. Shiru shiru bai yi magana ba. Can yace, "Bata gaya muku abunda ita ta fada ba? To kiyi hakuri amman gaskiya ni bata kwanta mun ba. Kiyi hakuri .... " Cikin fushi ta kashe masa wayar. Ya zare wayar daga kunnensa yana mai duba screen din ko network ne yasa baya ji. Ashe kuwa da gaske katse kiran tayi. Kansa ne ya fara sara masa. Ya mike daga zaman da yayi kawai. "Ba dai har zaka tafi ba " "Eh tafiya zan. Kai na ne yake ciwo ga tashin safe da zanyi zuwa zan na kwanta. " "Okay sai da safe." "Sai da safe." "Yauwa Allah ya tashe mu lafiya." Ya fada yana mai sake basu hannu sukayi sallama Ya shiga mota ya bar majalisar zuwa gidan su. Yana tafe yana saaqa da warwararewa. Haka ya karasa gidan ransa na sosawa. Kansa da hafsat ta chaza masa ga maganganu marasa dadi da mahaifiyar sa ta gaya masa na bacin ran abunda yayiwa hafsat din. Don tuni har ta kira waya ta gaya mata. Daki ya shige ya watsa ruwa hadi da dauro alwala . Kan gado ya hau ya kwanta bayan ya saka wayar sa a silent. Ya daga kansa sama yana tunani. Ya jima kafin bacci ya dauke shi. Cike da mafarkai kala kala. ______      Da safe bayan wayewar gari. Hajiya ya dauka zuwa asibitin kunne da yake kai ta. Duk wata. Likita ya bata magunganu suka tsaya suka saya. Kai ta gidah yayi shi kuma ya wuce gidan su B-junior. Sañnu ahankali haka kwanakin hutun su ya wuce . Suka dawo makaranta . Dawowar su hutun ba karamin dadi yayiwa Rayyan ba. Kasancewar yayi kewar muradin ran sa Madeeha. Haka dai yayita nacin KULA ta. Bini bini yana biye da ita tamkar rakumi da akala. Duk inda ta saka kafa yana biye da ita Haka zai ta nacin yi mata magana. Sai ta dau lokaci kafin ta bashi amsa. Hakan da suke ba karamin bakan ta ran baby Saj yake ba. Ita tanata wahala akan ya karbi soyayyar ta yaki. Kwata kwata ma yi mata yake tamkar ita din kanwar sa ce da suke jini daya. Kamar ko da yaushe. Ranar ta ke Monday sun gama presentations dinsu na wani lecture. Fitowa tayi ta zauna akan kujerun da suke a farfajiyar wajen faculty. Tana zaune tana danna yar wayarta me cocilan da yazed ya saya musu ita da Fareeha kowa daya. Wata motace ta zo ta faka awajen da Madeeha ke a zaune. Wajen number an rufeta da wani bakin yadi bake dake nuni da privacy. Kallo daya Madeeha tayiwa motar ta juyar da kanta gefe. Befu tsawon mintina biyar zuwa shida ba aka fito daga cikin motar. Sanye saj-jeedah take cikin kayan riga da skirt na atamfa. Ta dora mayafi a gefen kafadar ta kalar kayan. Takun takalmanta ne suka saka Madeeha juyawa baya. Hango ta tayi tana tafe tana karkada mukullin motar ta ahannun ta na dama. Ta isa ga Madeeha ta tsaya kerere akan Madeeha tana taunar cingam( chewing gum). "Sannu ko." Ta fada hadi da komawa gaban ta ta tsaya. "Yauwa sannu." Madeeha ta amsa mata. Hadi da janye yar jakarta dake gefen ta ko zama zatayi ita baby Saj din. "Ga waje idan zama za ki." "Ba zama ne ya kawo ni wajen ki ba." "Oh okay! Allah sarki." "Kina ji ko?" "Ina sauraron ki" "To ki sake bude kunnuwan ki da kyau...." Madeeha ta sauke zuciya. Ta daga kai ta dubi saj-jeedah da ke cika tana batsewa. "Baiwar Allah batan kai kika yi ne? Saboda tunda nake a rayuwa ta magana ta fatar baki bata taba hada mu ba. Bansan ki ba. Ba..." "Ni na san ki. Sanayyar ce ma ta saka na zo don na gargade ki akan abu mafi soyuwa da ni. Zan iya rabuwa da komai akan sa" Madeeha tayi murmushi . Ta ajiye littafin da ke kan cinyarta a gefe . "Ina sauraron ki...." "Yauwa na zo maki a mutum. Saboda inaso hakan ya zama na farko kuma na karshe. Don idan kika sake hukunci na biyu ba da hannu na zan dauka ba. Daga rana irin ta yau ki futa a harkar Rayyan Hammad. Rayyan Hammad MALLAKIN ZUCIYAH ta ne ni daya babu wata kuchaka. Ni kadai na isa na KULA Rayyan. Tun muna kanana muke tare da shi. Lokaci daya kinzo kin shiga tsakanin mu.... "Ta karasa fada tana huci. Sosai maganganun saj-jeedah sun sanya Madeeha mamaki kwarai matuka da kuma dariya. Ta shiga babbaka dariya sosai harda rike ciki. Hawaye daya na bin daya saboda azabar dariya. Saj-jeedah takai kololuwar karshe a maqura. Ji take tamkar ta janyo ta ta lallafta mata mari hagu da dama. Sai dai ta danne kawai ta sake duban Madeeha tacika tayi fam. Cikin bacin rai ta sake ce mata, "Ki deebi ahankali. Ruwa ba sa'an kwando bane. Ke kanki kinsan Rayyan ba tsaran ki bane. Dangin ku rankatakaf ba masu kudi bane ba masu mulki ba ba kuma masu sarauta ba. yar gidan malam shehu ce ke na soro me dattin hula." Madeeha na daukar maganganun a kwakwalwar ta suna shige wa bata kulawa. Amman karashen maganar ta ya kona mata rai. Ta da daga kai ta dube ta, "Akan namiji kike fadan wadannan abubuwan? Na dauka kina cikin jerin matan da suke rike da karatu ko sana'a . Sai yanzun na tabbatarwa kai na kina cikin jerin wahalallu masu wahalar da rayuwar su akan namiji. To ki bude kunnuwan ki da kyau kiji. Shi wanda kike ta ikirarin fadan sa kina tada jijiyoyin wuya baya gabana. Dede da sakan daya be taba burgeni ba. Bantaba sashi acikin sahun mutanen da ke gabaana ba. Karatu ne ya kawo ni makarantar nan. Kokari na da hazaka ta ne yasa na ci karatu a makarantar nan kyauta. Kuma Alhamdulillah kullum cikin godiya ga Allah na ke da yasa muka tashi da wadatar zuciya agidan mu. Kudi, Mulki ko sarauta ire iren ku suka dama... Sai abu na karshe da zan maki gargadi akai .... Ta fadi haka hadi da mikewa tsaye ta rataya jakarta a kafada. Tana mai kallon agogon yar wayar ta me cocilan dake hannun ta. "Ina mai baki shawara. Da ki tsaya ki fuskanci karatun ki. Namiji bashida tabbas. Zaki yi ta wahal da kan ki ne . Shawara na baki kyauta. " Tana karasa fada ta ketare ta bayan ta ta wuce ta. Dai dai zuwan Rayyan wajen. Ya bi bayan Madeeha da sauri yana kiran ta. Taki juyawa. Ganin zai tara mata mutane sai ta tsaya chak. Ya karasa wajen ta yana sauke numfarfashi. "Madeeha..... MX✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 36_ _ZAFAFA BIYAR 2023_   Juyawa tayi ta dube shi. Saj-jeedah na tsaye daga inda take tana hangen su. Yayin da idanuwan ta suka cika taf da hawaye. "Ina zaki?" Ta dauke kanta daga duban sa tana mai kallon wani waje daban. "Madeeha .. Nayi lefi ne?" Ta girgiza masa kanta. Ya sake rage sautin muryar sa. Cikin murya tamkar ta rada rada ya sake cewa da ita, "To waya taba mun ke? Uhmmmm?" Ta daga kanta ta sauke akan saj-jeedah dake daga kai irin idan ta sake kula Rayyan to za ta ga hukunci Wani murmushi madeeha tayi ta zare jakarta da ke gefen kafadar ta . "Dan rike mun na gyara takalma na." Rayyan ya dashare hakora. Yayi hanzarin karbar jakar ya rike mata yanata hangame baki yana murmushi. "Ko zaki zauna a kujera ki gyara?" "Alright...Mu je."  Yana gaba tana biye da shi a baya. Ta juya sukai ido hudu da saj-jeedah tayi mata murmushi irin na kiyi abunda zaki yi dinnan.. Kololuwar takaici ta takure wa saj-jeedah a makoshi. Ta juya hawaye ya fara zuba a idanuwan ta. Ganin yadda Rayyan din ke rike da jakar Madeeha. Ita kuma madeehan ta sunkuya zaune akan kujera tana gyara zaman takalmin kafarta. "Na gama " Ta mike tsaye hadi da mika hannu Rayyan ya bata jakarta. Sai faman murmushi yake yau Madeeha na KULA shi. "Nagode" Tace dashi bayan ta karbi jakarta ta. Hadi da sakar masa wani tattausan murmushin. Har bakin lecture hall yayi mata rakiya suna tafe su biyu duk kwua da ba hira suke ba. Sun dace matuka da juna gwanin ban sha'awa ga duk wanda ya dora idanun sa akan su. Saj-jeedah bata dai na kallon su ba. Har sai da Madeeha ta shiga lecture hall yayin da shi kuma Rayyan din ya mike ya tafi nasu department din. Jikin ta a sanyaye ta juya ta bude motar ta ta shiga . Ta saka key hadi da dora kanta akan sitiyari. Ta rasa ma ina zata nufa. Sam ba zata iya shiga class ha yanzu saboda ranta ya kai kololuwa a baci. Baki daya jinta take tamkar wata marar lafiya. Gabobin jikin ta duk sun saki. Fita tayi daga cikin makarantar zuciyar ta na cigaba da sakawa da warwara. Ta shiha shawara da kanta tana neman mafita. Kai tsaye ta yanke shawarar zuwa wajen mahaifiyar su Rayyan din don gaya mata halin da ake ciki. Gidan su ta nufa ZUCIYAr ta na sake tunzura ta da ta fayyacewa mahaifiyar Rayyan din komai tun kafin lokaci ya kure mata.. kada nan gaba Rayyan din ya mata nisan kiwo. Tana zuwa mai gadi ya bude mata kasancewar ya san ta. Ta shiga farfajiyar cikin gidan ta faka motar ta. Kanta tsaye ta shiga cikin parlorn gidan bakin ta dauke da sallama. "Assalamu alaikum..." "Wa'alaykm salam.." Hajia Bintu ta amsa ta tana daaga zaune a kujera a parlorn kanta a sama. "Mama.." "Ah wa nake ji kamar Saj-jeedah." Saj-jeedah tayi murmushi. Ta samu waje ta zauna, "Ina wuni Mama.?" "Ba gajiya saj-jeedah. Ya gidah?" "Lafiya kalau Alhamdulillah." "Ma shaa Allahu. Ya su Hajiyan?" "Suna nan kalau." "Ma shaa Allah Allah ya temaka. Ya karatun kuna ta yi ko?" "Muna ta yi Mama." "Allah ya temaka." "Amin." Shiru ne ya biyo baya. Kafin daga bisani Hajiya Bintu ta mike ta nufi wajen fridge ta bude, "Me za'a kawo miki Saj-jeedah?" "A koshe na ke Mama. Aban ruwa kawai " "Ba zaki mana bakunta ba gaskiya sai kin hada da lemo " Ta dakko lemo da ruwa ta ajiye agaban saj-jeedah. Tanata faman murmushi "Ki dauka ki sha mana. Baby Saj." Saj-jeedah tayi murmushi tana matsa hannuwanta data hade waje daya "Yau kin dana kenan mama." "Eh mana na tuno yarintar ku. Ya mutumin na ku kuwa? Fatan shima yana zuwa makarantar?" Saj-jeedah ta sake muskutawa ta gyara zamanta daman abun da take son ji kenan. "wani abun yafaru je saj-jeedah.?" "Banso zakiji dai daga baki na ba uhum " "Meya faru saj-jeedah? fadamun dan Allah. " Ta koma kusa da ita ta zauna tana sake cewa da ita "Meyafaru .? Kinji?" "Wallahi Mama wata yarinya ce ba yar kowan kowa ba ta scholarship ma ta shigo makarantar. Yarinyar ni kamar almara haka ko asirce shi tayi oho." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Bangane ba . Kin sani cikin duhu. Wacce yarinya ce wannan? Sannan wane ne ya mace akanta haka?" "Allah mama ko lectures baya shiga saboda ita. Kullu yaumin suna tare. Kuma tayi ta masa tsawa tana wulakanta shi agaban mutane. Kinsan Allah dazu shine ya rike mata jakar data zo da ita makaranta. Na sameta na mata magana kan ta fita a harkar sa da sauran su. Wallahi mama bakiga bakaken maganganun data gaggasa mun ba. Harda su cewa wulakanci yanzu Rayyan yafara gasamun banga komai ba. Suna taren fa sai ta dago ta dallamun harara tana gatsine gatsine. Kinga yadda take masa wulakanci? Banso na gaya miki ba. Wallahi rannan agaban kowa ta mare shi." "Ma me?" "Mari wallahi ki tambayi su T-Boy ." Ta karasa fada tana sunkuyar da kai kasa. "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Rayyan ya tsaya mace ta mare shi? Tukun na ma akan me?" "Allah mama zaki sha mamaki. Akan so da yake mata ne taki yarda ta kula shi da farko farkon abun. Shine yai irin dakatar da ita dinnan. Ni sai kara naji 'Tassss. Na dau ka ma wani abunne ya fashe. Sai dana juya naga ya rike kuncin sa . Ashe shi ta mara." "La.... Oh ni Bintu! Ka ga yaran nan da jaye jaye. Abunda ya jajjbo wa kansa kenan? Wallahi saj-jeedah bakiga matan dana hada shi da su ba kememe kowacce ya hadu da ita sai ya janyo sun rabu wasu ma daga ranar da suka hadu bai sake kula su ba sai yazo yace mun shi kaza bata masa ba waye waye. Wacce na hada su da ita karshe yar gidan professor Bulama ce. Da kukanta ta kirani awaya tana gaya mun ya gaggasa mata magana ya baro ta. Tanata shesshekar kuka tana gaya mun. Bansan ya zanyi da yaron nan ba saj-jeedah..." Itai dai saj-jeedah sai ta danyi murmushi ta saukar da kanta kasa. "Ga ki da hankali... Ni dama ke ya nema wallahi. " Saj-jeedah ta sake fadada murmushin ta kanta a kàsa dai tace, "Uhum..." "Zan je har makarantar na nemi yarinyar. Zan sa amun bincike akanta sosai. Dole ya rabu da ita. Nagode saj-jeedah nagode. " Daman abunda take so kenan. Ta mike ta gyara tsayuwar ta hadi da rataya jakarta. "Zan tafi Mama." "Tohm saj-jeedah ba zaku zauna a karasa abinci ba?" "A koshe na ke Mama. Nagode" "Toh saj-jeedah ni ce da godiya. Ki gayda mutan gidan" "Zasu ji in shaa Allah." Har bakin kofa tayi mata rakiya tatafi. Ita kuma ta koma ciki tanata mamakin zantuttukan da saj-jeedan ta gaya mata akan Rayyan dan ta. Ko da ta koma cikin parlor sakawa da warwara ta fara yi tana mai nazari akan yadda zata bullowa lamarin. ✓✓✓✓. ✓✓✓✓. ✓✓✓✓. Wasa wasa Rayyan da Madeeha sun fara shakuwa. Sosai Rayyan yanzun yana mayarda hankali yaje lectures kamar yadda Madeeha ta roke shi ko dai ya dinga zuwa aji ya na daukan darussa kamar sauran dalibai. Idan yaki kuma to sun dena magana da juna har abada. Ba zai iya dena KULA taba saboda ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH. Sosai ya ke mayarda hankali akan makarantar dama dukkanin lakcocin da akeyi musu. Duk wanda yasan Rayyan da kin makaranta a baya. A yanzu zai yi mamakin sauyawar sa. Albarkaci shiriritar saa ma da ya dena ya shafi su T-Boy, Suma suna zuwa dukkanin lectures din akeyi babu fashi. Dawowar su kenan daga central mosque din da ke cikin faculty dinsu. Acikin kujerun common room suka zazzauna ita da su noor. Sanya Madeeha ta ke cikin kaya samfarin doguwar riga maroon color me hadi da hijabin ta shima maroon color. Hakama faratanta dauke sike da lalle maroon color. "Malamin nan ba lecturer din da ya kaishi fashi wallahi." "Ai ki bari kawai. Wallahi da zamu iya reporting din sa da munyi." "Ko a jikina tunda dai ba wanda yake samun carryover a course dinsa" Suna dai ta hirarrakin su Rayyan ya shiga common room din. Idanunan sa suka kyallara masa Madeeha da ke tsaye tana duba wani handout da Amadi course mate dinta ke nuna mata. Rayyan ya sauya fuska. Ya nufi tsakiyar su ya tsaya ya kare Amadi daga kallon Madeeha. Ta daga idanu ta sauke akansa tana murmushi. "Meye hakan?" Ta tambaye shi tana sake fadaada murmushi. "Muje...." Ya fada fuskar sa ba murmushi. "Ina zamu?" "Please Madeeha... Banda musu " "Okay." Gaba yayi Madeeha tabi bayan sa su Nawal nata musu dariya kasa kasa. Bakin wata bishiya duka zazzauna a kujerar dake karkashin ta. "Kinyi kyau tubarkAllah,..." Ya fada idanuwan sa na kanta yana bin ta da kallo cike da zallar kaunar Ta saka hannunta ta kare fuskar ta. Ya sake cewa da ita ta hanyar rankwafawa, "Lallen ki ma ya yi kyau sosai..." "Nagode..." "Komai na ki me kyau ne Madeeha .." "Uhm" "Allah!! I'm serious... Madeeha.. I’m head over heels in love with you, ♥️ Madeeha I adore you, I’ve fallen for you..I'm falling in love with you..I’m in love with you i’m yours....Madeehateey♥️" Ita dai Madeeha tayi shiru kawai tana kallon gefe. Saj-jeedah na daga boye tana kallon su. Ta janyo yar wayar ta tana wa Hajiya Bintu mahaifiyar Rayyan Whatsapp video... "Madeeha kinyi shiru .. You fill my heart,You’re the love of my life, I can’t live without you..I love you more than anything I have... I could have..." Yana rufe baki. Ta dora tafun hannuwanta akan fuskar ta. Kunyar sa ta kamata ganin yadda yake ta lankwasa murya yana zuba mata kalamai...... - _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 37_ _ZAFAFA BIYAR 2023_   *KALLON* taa yake cikin tsantsar kauna marar gauraye. Kallo ne mai tattare da madaukakiyar kaunar da gangar jikin sa ke mata. Kallo ne da ZUCIYAr sa ke dawainiya da ita. Kallo ne da ransa ke cigaba da kwadaituwa da karbar kaunar ta da MALLAKIN ta baki daya... "Idan kika KULA ni ba kadan ba kike jefa rai na cikin samun nutsuwa. Madeeha meyasa ba zaki karba kokon barar soyayyar da na ke miki ba ne ? Uhmmmm Madeehateey . Kiyi magana please.." Idanuwan ta na kasa. Tana mai duba faratan ta. Ta lula duniyar tunani sosai. "Madeeha magana na ke maki." Batare da shakku ko jin dar ba tace da shi, "Ni ba tsarar taraiyyar ka bace Rayyan..Ni din ba yar gidan kowann kowa bace. Hasalima makarantar nan ta scholarship na shigo ba tare da iyaye na sun biya kudin makarantar ba. Bamu da shi idan kaf danginmu zasu hadu ba zasu taba iya.. "Shhhh madeeha say no more... Kin dauka kaunar da nake maki ta danganci kudi ko mulki ko sarauta ne? Noo Madeeha ni ke nake kauna ba wani abu da ya dangance ki ba. Ina kaunar ki fuye da yadda labbana suke furtawa. ...Madeeha ki dubeni ki mun sassauci ki amshi rokon da nake miki kinji?" Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kanta na gefe tace, "A yanzu dai kayi hakuri. Karatu ne agabana. " "Zan iya jiran ki ai .. Matukar zaki amince da ni." Kasan leben ta ta kamo ta ciza. Yar wayarta dake hannun ta ce ta fara kara ta dauka ta kara a kunnenta. "Okay yazo! Alright gani nan." Ta mike da sauri tana gyara zaman hijabin jikin ta. "Ina zuwa?" "Lecturer din ya dhjgo zan shiga lectures din ne." "Okay Allah ya bada sa'a My baby... Ina kaunar ki sosai." Dan dariya tayi. Ta girgiza kai kawai hadi da yin sauri ta shige faculty dinsu . Ba dadewa kuwa malamin na su ya fara musu darasin da zai dauke su.        ✓✓✓✓.        ,✓✓✓✓.       ✓✓✓✓.    Ranar jumu'ah ita kadai ce ta shirya zuwa makaranta kasancewar su Fareeha malamar tasu ba zata samu halartar darasin da zatayi musu ba. Yazed ne ya dauki Madeeha suka wuce makarantar ya sauketa a department dinsu ya wuce. Saura wajen mintina 30 kafin a fara lectures din. Gashi mutane tsirari ne suka isa. Su nour basu ma karasa ba. Hakan yasa Madeeha ta koma wajen wani benchi ta zauna tana duba handout din da ke hannun ta. Wata yar ajin su ce ta karasa wajen Madeeha . "Madeeha * "Na'am ya kike?" "Lafiya kalau.. Ana neman ki ." "Toh fa daga Ina?" " Awaccen motar,." Ta fada tana mai mata nuni da motar "Waye aciki mace ko namiji ?" "Mace ce. Babbar macece." "Okay zanje ." Ta mike tana karkade bayan ta. Don ta dauka yarinya ce don da tabbas Saj-jeedah zata ce. Karasawa yayi wajen motar tanata auna mai neman ta da sanyin safiyar nan Da takalman ta kirar mango designer ta fara cin karon sakamakon zuro kafafun ta da tayi awaje. Sanye cikin doguwar riga samfarin Lebanon Kana ganinta kasan babar macece wacca ake damawa da ita a rukunin masu kudi ko mulki da sarauta. "Ina wuni... au kwana?" ta dukusa tana gayshe da ita. Matar ta murtuke fuska tana jujjuya kai 'daga dubu dari biyar zuwa million biyu zan iya baki su batare da na motsa daga nan ba." Madeeha ta daga kai ta dube ta. Kafin ta mayar kasa. "bangane ba Hajiya.," "Ni din mahaifiyar Rayyan ce. Na fito miki ta mutum ... Inason ki raba tsakanin ki da dana Rayyan. Ke kanki kinsan ke din ba kya cikin matan da Rayyan zae kula . Yanzu dai inason ki rabu da dana Rayyan. Ki futa harkar sa baki daya. Ki kuma fadi adadin kudin da kikeso zan baki. Kawai so nake ki dena shiga harkar yaro na. Idan kuma kin musanta haka to hukuma zata shiga tsakanin mu.," Madeeha ta danyi murmushi kawai. Kafin tace,. "Allah hajja sede kimun tsakani da shi. Dai dai da kwaryar zarra bantaba shiga shirgin sa ba shi ke bina dik inda nayi. Na kuma ji maganar ki insha Allahu ba zan sake kula shi ba. Duk kuwa da shine ke nace mun... Kullum yayi ta mun magana kamar dole." "Rike .." Ta wulla mata bandir din yan dubu daya guda daya . Hadi da sake cewa "Gashi nan ba yawa..Kiyi kudin mota kafin mu sake haduwa..Ina son kiyi shawara da zuciyar ki kudin da kika yanke zaki karba ... Ki kuna yi gaggawar fita daga harkar da na Rayyan daga rana irin ta yau. Karfe... Ta fada tana mai duba agogon hannun ta. Madeeha nan da nan hawaye suka shjga Malala a fuskar ta. Ta mike tsaye kawai ta wuce tabar wajen Hawayen zuci da hawayen fili Madeeha ta shiga yi. Daya na bin daya. Ta tsugunna bakin wani dutse ta kunshe kanta acikin cinyoyin tah. Bata shjga lectures ba, saboda ko ta shiga ba zata fuskanci komai ba sakamakon ranta da ke a bace. Hawaye ta shiga yi sosai. Ta mike a sanyaye ta shiga masallacin da ke cikin faculty din su. Nan da nan kanta ya fara ciwo sosai. Jijiyoyin gaban goshin ta suka tashi suka yi rudurudu. Jikin ta ya dau zafi rau, Haka ta kudundune a durkushe tana mai rera kukanta ahankali. _____________ Ko da su Rayyan suka fito daga lectures . Kai tsaye ya wuce department din su Madeeha. Duk ya dudduba lecture halls din babu ita ba alamar ta. Ya fita daga ciki yana dube duben inda zai hango ta Sam bai ganta ba. Ya dan zagaya bayan department din ya hango taron wasu mata su hudu. Ya hango Nour kawarta . Karasawa yayi yanata auna yadda zai tambaye su inda take. Don ba shida magana ko kule kule.. Madeeha kadai yake iya yiwa magana. Sai Kuma baby Saj da ya santa tun tuni. Amman idan ka tsame su biyun nan baya KULA wasu daban. Ya tsaya daga dan gefen su yana jan kasan leben sa ta gefe . Ya musu sallama cikin muryar sa mai dadin sauraro. "Salamu alaikum." "Wa'alaykm salam." "Sannun ku." "Yauwa sannu" suka amsa shi suna duban sa. Nawal tayi murmushi hadi da mikewa tsaye tana kallon sa. "Madeeha ko?" Ya daga kansa yana mai saka hannu ya soso kasan keyar sa. "Eh." Ya amsa Nawal din "Bamu ganta ba gaskia. Saboda bamu dade da fitowa ba muma daga lectures din. Bata zo lectures ba ai yau." Rayyan ya bude baki cike da mamakin kalaman ta na karshe, "Bangane ba tazo ba.." "Eh gaskia bata shigo lectures ba. Kaga ba tazo school ba kenan. " Bai ce mata komai ba ya bar wajen da sauri yana danno number Na'eemah cousin dinsa a wayar sa. Ringing biyu ta dauka ya kara a kunnen sa, ita kanta tayi mamakin kiran. Sam domin basu taba waya ba sai dai idan wani uzuri ya biyo ta kanta daya danganci yan uwan su. Rayyan!: Hello Na'eemah " Na'eemah: Hey! Ya Ray.. Ina kwana?" Rayyan: Lafiya kalau ... Nace kun shigo school ne yau?" Na'eemah: A'a yau dama lecture daya muke da kuma me daukar namu ba zata samu zuwa ba. " Rayyan: Oh okay...Uhmmm . Twin sis din Madeeha course mate dinki ce ko?" Na'eemah: Eh.. Fareeha ba" Rayyan : Ma shaa Allah. Ko zaki tambayeta yau Madeeha ta zo school ? Please. Saboda nide kamar ita nagani amman friends dinta sunce bata zo school ba." Na'eemah: Alright Lemme ask her." Katse kiran tayi. Ya dubi screen din yana tsaki da kananun mita _kaji yarinya kaman ance ki kashe. Mtcew_ Bata dau lokaci sosai ba ta kira shi. Na'eemah : Hello Ya Rayyan. " Rayyan; Naam dear sis." Na'eemah: Na kira tace eh tazo school tun safe... Z" Ai bai jira ta karasa ba ya kashe wayar . Da sauri yabar wajen yanata dokawa Madeeha kira a waya. Lokacin Madeeha na masallaci kan nata ya fara sara mata sosai ta daga wayar tana kalon sa yana kira. Maganganun mahaifiyar sa na dada ratsa ta. Ta girgiza kai kawai ta shiga cikin contacts ta goge number sa. Tamkar zararre haka Rayyan ya zama. Ya cigaba da kiranta duk kuwa da bata dauka. Samun waje yayi ya zauna ya shiga cikin text message ya fara zana mata sako ya tura mata "SO shi ne abun da ya dun’kule zuciyoyinmu waje guda har muka tsinci kanmu a cikin soyayya, ina fatan ba za ki bari wani d’an ‘karamin abu ya zo ya raba tsakaninmu ba? Ina kaunar ki Madeeha, Ke tamkar gishiri ce a cikin rayuwa ta, idan na rasa ki zan yi rayuwa ne da babu armashi a cikinta.... Please ki dauki kira na. I love and miss you soo much♥️" Ya tura mata sakon . Ya sunkuyar da kansa kasa . Yana tunanin mafita. Su T-Boy suka karasa inda yake suna kiran sunan sa. Saj-jeedah sai murmushi take. Domin Hajia Bintu mahaifiyar Rayyan din ta sanar mata yadda sukayi da madeehan. "Mr Ray ba kada lafiya ne?" "Guy me ke faruwa ne?" "Aboki na ba lafiya ne?" Duk suka shiga jifan sa da tambayoyin damuwa. Ko daya bai amsa musu ba. Sai hange hange da ya shiga yi na inda zai hangota Tamkar almara ya hango ta tafuto daga cikin masallaci. Dauke da littafan ta a hannu tana amsa waya. Alokacin Fareeha ce ta kira tana tambayar ko lafiya Rayyan ya kira Na'eemah ko taje school. Inda madeehan ke ce mata bakomai zai ta karasa gidah zasuyi magana. Tamkar ya rungume ta ya lallashe ta haka yake ji. Da sauri har yana hadawa da gudu ya karasa wajen ta yana.... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 38_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ *Yana* mai kiran sunan ta wani bayan wani... "Madeeha, Madeeha.... Madeeha" Bata amsa shi ba. Ta sake karkatar da kanta gefe kawai ta shige cikin faculty dinsu da sauri . Ya bi bayanta tamkar zai zama zararre. "Madeeha... Madeeha please." Nan ma shiru taki amsa shi. Ta nufi corridor zata hau bene ya cimmata da sauri har yana haki. "Meya faru ne.?" Ta kawar da kanta gefe... Maganganun mahaifiyar sa na dada kururuwa acikin kunnuwan ta. "Madeeha please." "Rayyan... Please let me be... Dan Allah ka kyale ni." Idanuwan sa ya zazzaro. Tamkar zai zube mata a kàsa ya sake matsawa hannuwan sa har suna rawa. "Na rabu da ke fa kikace...I'm going insane... No I can't.. it can't be. This can't be happening Madeeha please. Kinsan me kike cewa kuwa?" "Ni kwa na san me nake cewa. Ka saurara kaji da kyau. Ruwa ba sa'an kwando bane. Ni ba tsarar kulawar ka bace.. Rayyan. Kai din ka fito daga tsatson masu kudi mu kuwa talakawa ne talak. Gidan da muke ciki ma temaka mana akayi aka bamu aro. Karatun da nake yi scholarship ne. Gaba da baya kunfi mu komai .. ku" "Please Madeeha . Kaman bakya cikin hayyacin ki. Madeeha me ya kawo wannan maganganun? Madeeha na gaya miki ni ke daya nake kauna ba wani abu daya shafe ki ba. Kudi da talauci haka Allah yake tsara komai. Madeeha dan Allah ki fitar da wadannan waswasin daga cikin zuciyar ki,You’re irreplaceable, non-returnable, and priceless to me. Never change.... Madeeha Since we met, I cry a little less, smile a lot more, and know that with you here with me– I’m living in a happier world. Thank you for that. You’ll never know how much I love you.... I love you more than life itself..." Da sauri ta kawar da kanta gefe. Saboda yadda kalaman sa suka kusan sanya ta tace ta hakura. Ta sauke zuciya kawai tana mai girgiza kanta kawai. "Madeeha.... Lefin me nayi ni. ?Look wallahi bansan lefin me na miki ba. Daga lectures na fito. Saboda ke na shiryu ina halartar duk wasu lakcoci. Bana wasa da karatu. Abubwa da yawa na gyara su saboda ke Madeeha. Idan na maki lefi knowingly ko unknowingly..Ina mai neman gafarar ki. Kinji?" Madeeha ta sake runtse idanu. Ta daga kafarta zata wuce ta gefen sa ya hanata ta hanyar sake komawa inda ta juya, "Ka matsa na wuce..." "No.." "Rayyan ka matsa na wuce..." "Na 'ki... Har sai kin gayamun dalilin da ya saka kike fushi da ni." "Rayyan please ka matsa." "I can't... I won't... Madeeha ki gaya mun abunda na miki na baki hakuri. Mu wuce wajen. Bakiji yadda zuciya ta ke mun zugi ba. Raina na tafarfasa da rashin kula ni da kike. Gabobin jikina na sarawa abisa yadda kike dauke mun kai... Madeeha ki kalli cikin idanu na ki gayamun lefin da na miki." Ta sunkuya ta kásan sa ya wuce ta fara hawa mattakalar bene. Yabi bayanta da sauri. "Allah idan baki tsaya ba zan fara magana da karfi kowa sai yaji..." Tsayawa tayi chak sanin zai yi fiye da haka. Ya rage sautin muryar sa yana kokarin jefe idanuwan sa cikin nata ta hana shi. Ta hanyar janye nata idanun da sauri ta runtse shi. "Please Madeeha.." "Dan Allah ka kyale ni ." "Madeeha!! Taya zan jyake ki?. Banida wani abu mafi soyuwa da kusanci fiye da kaunar da nake miki fache ke Madeeha. Idan wani abun na maki dan Allah ki sassauta mun. Ki agaza ki dena fushi da ni." Yana magana muryar sa na rawa sosai. Ta dubi agogon da ke wutsiyar hannun ta kafin tace da shi, "Sauri na ke. " "Ba saurin da kike ai saura awa daya ku shiga wata lecture din kakki manta inafa da time table dinku." Ta yamutsa fuskar ta hadi da juyawa gefe kawai. "Madeeha please. " Madeehan ta sake kawar da kanta gefe cikin kasa da murya tace, "Kamar dai yadda na gaya maka. Kafi karfi na. Kaje ke nemi wacce kuke dede ruwa dede tsakin bani Madeeha ba.. marainiya da gaba da bayanta talakawa ne talak. " "What nonsense. Madeeha yau wani abun ya faru ne daban da bansani ba? Saboda lafiya kalau mukaa rabu da ke madeeha. Banason kina fadan maganganu irin haka wallahi. Bakiji zuciya ta ba." "Ni de na gaya maka babu ni babu kai. Inda na godewa Allah ma dede da kwayar zarra bana maka kaunar soyayya a zuciya ta. Allah kuma yasa rabuwar mu itace tafu alkhairi. Mutane har biyu ne suka nemi ni dana dena KULA ka. Domin kai din 'dan babban gidah ne masu farcinan susa. Ni kuma ba yar gidan kowan kowa bace. "Ki gaya mun su wanene please.?" "Nide na gama magana.... Akan ka har cinikin kudi aka mun. Cewar ni yar talakawa da ke neman abincin cin yau dana gobe... Akan ka aka kira ni da kaskantattun kalamai wadanda babu dan Adam daya cancanci a gayawa. Sai dai hakan ni ba damuna yayi ba. Domin ba kudi bane farin cikin rayuwa. Wani kudin har sun masa yawa amman bayada farin ciki a rayuwar sa dede da kwayar zarra. Alhamdulillahi Allah ya wadaata mu da wadatar zuciya. Ina kuma fatan yau itace rana ta karshe da wata magana zata hadamu ko ta fatar baki. " Tana karasa fada tayi gaba abunta ba ta sake bi takan sa ba. Ta bar shi a tsaye tamkar sandar ba'are. Har tayi hanyar lecture hall dinsu zata shiga ta fasa. Ta gyara zaman kayan jikin ta hadi da zaro niqabi a jakarta ta saka. . Wajen buses dinsu ta nufa Allah ya temaka ta motar ta zo. Suka shisshiga itada sauran dalibai masu karamin karfi. Ko da Rayyan ya bar wajenmm Kai tsaye ya koma wajen da ya baro su B-junior. Suna zazzaune sun tsayar da wani me gyaran takalmi yana polishing takalman B-junior. Wajen saj-jeedah yaje tana tsaye tana gyara zaman daurin dankwalin kanta. Ya dubeta ya watsa mata wani kallo mai tattare da tuhuma, "Saj-jeedah." "Naam Ray." "Me kika gayawa Madeeha ? Eh?" Ya karasa tambayarta yana mai daka mata tsawa. "Bangane me na gayawa Madeeha. Ba." "Guy meya faru haka?" "Menene haka?" Su T-Boy da su B-junior suka shiga tambayar sa. Bai KULA su ba. Ya sake yamutsa fuska yana kallon saj-jeedah "Tambayar ki na ke me kika cewa Madeeha? Wallahi akan Madeeha zan iya miki abunda baki taba zata ba. Ke shikenan har abada bazan KULA mace ba sai kinje kin batani awajenta ko ki fadi maganganu marasa dadi. Wacece ke? Me kike takama da shi.. Mulki ko sarauta ko karfin mukami? Ba abunda ya dameni ki sani wallahi baki isa ki rabamu ba. Baki isa ki haramta soyayyar mu ba. Baki isa ki wargaza farin cikin mu ba. Baki isa ki tada husumar da zata haddasa tarzomar shiga tsakani na da Madeeha ba . Wallahi wallahi kinyi kadan saj-jeedah. " "Wai neya faru ne?" "Me tayi ne?" "Tambayata kuke? Bata gaya muku ba? Abunda ta saba yi ne ashe bata dena ba. Taje ta samu Madeeha ta gaggaya mata magana. Har da su ko maganar kudi aciki. Ke da takamar ki kudi kudi kawai. Komai kudi. Mtcew" "Kudi Kuma? Wallahi banu bace . " "To waye idan bake bace.? Kar ki manta na san halayen ki tun kina kankanuwar ki da ke." Su B-junior suka zuba mata idanu suna bin ta da kallo. Tayi kasa da idanu tana wasa da yatsun ta. "Ni kawai nasan na ja kunnen ta.... Amma" "Amma what? Eh?" "Amma maganar kudi mama ce." Bai jira ta sake cewa komai ba ya girgiza kai kawai. Ya nufi motar sa da sauri ya shiga bai tsaya ko'ina ba sai gidan su Tun daga waje mai gadin ke sheda masa ai hajiyan bata nan. Bata dawowa tun fitar da tayi da safe. Kai tsaye ya nufi unguwar su Na'eem dan uwan sa. So yake yaga ko da dawowar Madeeha ce. Baki daya lissafin kansa ya tarwatse . Abunda ya sake matukar ruguza masa lissafi shine ganin motar mahaifiyar sa da yayi ta fito daga cikin gidan da yake a matsayin na su Madeeha. Ya cika ya batse da mamakin ganin ta da yayi. Wanda har ya kasa tabuja komai. Ya hada traffic jam karami sakamakon motocin da suka tsattsaya a bayan motar sa suna masu jiran wucewar sa. Dakyar ya iya gangarawa gefen titin unguwar ya faka motar sa. Ya kasa cewa komai. Gabansa na bugawa hadi da masa barazanar fadowa sakamakon gagarumin madaukakin mamakin daya shiga. Ya janye idanunsa masu nauyi daga kan motar tata data yi U-turn ta fita daga cikin unguwar. Da kanta kuma take tuka motar ba direba ke janta ba. Kuma idan har taja mota da kanta to fa lalle koma menene tanaso taje da kanta ne ta cika shi. Ba jimawa sai ga dawowar Madeeha. Dan adaidaita sahu ne ya dawo da ita har kofar gidan. Ta sauka ta shige ciki da sauri. Ya kasa janye idanunsa daga kanta har sai da ya kule ganin ta. Zuciyar sa na dada tafarfasa. Gangar jikin sa na ingiza shi. Baki dayan foundation din da yayi akan alakar su da Madeeha su mama da saj-jeeda sun ruguza shi. Ya bude bakin sa. Hadi da furtawa da labban sa da suke amsa nauyi yace, "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Allahumma ajirni fi musibati.... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 39_ _ZAFAFA BIYAR 2023_      *Ji* yake baki daya gabobin jikin sa na rawa. Ya yinda labban sa suka yi masa nauyi. Wasu hawaye masu dumi suka fara zuba daga idanuwan sa. Yasan halin Hajiya Bintu ba zata yi musu ta dadi ba. Ya dora kan sa akan sitiyari yana sauke nannauyar ajiyar zuciya. Ya yin da idanuwan sa suka fara yi masa nauyi. Taa ke wata jijiya ta fito radau a wajen goshin sa. Kansa na masa ciwo sosai Wani zazzabi ya rufe shi sosai. Ba zai iya mayar da kansa gida ba. Hannun sa na rawa ya janyo wayar sa. Ya danna number Na'eem ya kira shi . Danma Allah ya temaka yasan number Na'eem din akan sa. Na'eem: "Hello Mr Ray. Ka kira ni kuma kayi shiru." Rayyan din ya dan matse idanu. Hannun sa akan saitin kirjin sa yace, "Na'eem kana ina?" "Ina gidah. Banda de da dawowa ba ai. Wait mun futo daga elective courses din da muke nake tambayan su T-Boy kana ina? Sukace ka bar cikin makaranta. Fatan komai kalau dai ko? Saboda sautin muryar ka ma ya canza.." "Fito ka kai ni gidah please. Ina cikin mota." "SubhanAllahi! Kana ina yanzun?" "Ina area din ku." "Okay gani nan fitowa." Rayyan ya dan yi baya da kujerar sa ya kwantar da kansa. Ya yin da ya shiga lumshe idanuwan sa. Cikin zuciyar sa kuwa abubuwa yake ta sakawa yana warwarewa. Ba jimawa kuwa Na'eem ya fito saqale da waya a kunnen sa yana kiran Rayyan. Tana shiga ya hango motar Rayyan din ma sai ya katse kiran ya karasa wajen sa. Ya bude mazaunin direba yana mai bin Rayyan din da kallo. "SubhanAllahi... Ko malaria kake yi ne?" Rayyan ya girgiza masa kai alamun a'a kawai. Ya mike dakyar ya fita daga mazaunin direba ya koma dayan kujerar ya zauna.. Na'eem ya shiga ya tayar da motar da addua dauke a bakin sa. Ya juya yana mai bin Rayyan din da kallon tausayi. "Sannu." "Yauwa... Nagode" "Wai meke faruwa ne? Na'eem din ya sake tambayar Rayyan yana juya kan motar zuwa hawa kan babban titi.. "Mami ce again da saj-jeedah." "SubhanAllahi. Kar dai kace mun saj-jeedah ta samu Madeeha ta mata rashin mutunci?" "Wallahi ta same ta .. Mami ma harda gorin kudi. I'm in severe pains." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Abu beyi dadi ba. Wayyo Allah na" "Kai dai bari kawai .. Na rasa abunda ke mun dadi Na'eem. Shikenan ni haka zan cigaba da rayuwa banida damar na KULA wadda nake so sai an shiga tsakanin mu? Na'eem ba zan iya rayuwa ba Madeeha ba. Yadda nake jin yarinyar nan a zuciya ta. Har cikin raina wallahi. I love her with every fiber of my being. Na'eem.. Ina kaunar Madeeha . Ta zamar mun MALLAKIN ZUCIYAH. Kuma zan iya sadaukar da farin ciki na domin na mallake ta. " Na'eem ya girgiza kai kawai. Shi kansa ya rasa abun cewa. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana tallabe habar sa. "Gaskia abunnan ya wuce mizanin hankali. Yanzu ya kake ganin za'ai?" "So nake na dan samu nutsuwa kawai. Amman gaskia Allah shine mafi sani. Yadda nake kaunar yarjyar nan ba zan iya bari su mama da saj-jeeda su raba mu ba." "Yarinyar nan ai kasurgumar munafuka ce. Wallahi wallahi na tsane ta" "Ga mama ta kasa dena raba ni da mutane Na'eem. Wacce iriyar rayuwa ce wannan? " Ya karasa fada hadi da girgiza kai kawai ya juyar da shi gefe "Mama Bintu ce. Ni bansan ma me zance ba. Amma abu daya dana sani dai saj-jeedah ce zataje ta sake hura maka wuta. Yarinyar nan ai kana ganin ta gaka crook ce." "Ba zan iya rabuwa da madeeha ba abunda na sani kawai kenan. Dole nayi fighting na dawo da Madeeha cikin rayuwa ta Na'eem. " "In shaa Allah.. Khair... Zaku dawo ku cigaba da mu'amalar ku. Har ta kai ga zamowa matar ka." "In shaa Allah...Aamin.! Na'eem ." Haka dai suka karasa. Na'eem ya shiga motar gurin adana motocin gidan. Ta kofar baya Rayyan ya shiga sashen su.  Ya shige dakin sa da sauri . Bandaki ya fada ya rage cikin sa ya yo wanka hadi da dauro alwala. Na'eem ya masa sallama ya biya wajen su Hajia Fadila suka gaysa sannan ya wuce gidah. Ranar Rayyan ko abinci bai samu yaci ba. Yana idar da salla ya koma ya kwanta saboda wani gagarumin zazzabi da ya sake lullube shi har yana kakkarwar sanyi. Dakyar bacci ya dauke shi. Cike da mafarkai na muradin ran sa Madeeha.      ✓✓✓ ✓✓✓✓✓.      ✓✓✓✓ ✓✓✓✓.       Dakyar ta iya jan kafafunta ta shiga cikin gidah a lokacin da mai adaidaita sahu ya sauketa a kofar gidah. Da Fareeha taci karo a sashen boys squatter din su tana tattare wajen da tsintsiya. Da sauri ta saki tsintsiyar hannun ta ta karasa wajen madeehan da sauri. Domin suna gane wa idan dayan su na cikin damuwa ko akasin haka. "Rabin rai tah." "Na'am.." Madeeha ta amsa ta. Sai kuma ta fashe da kuka. Fareeha ta rungume ta itama tana mai zubar da hawayen.. hadi da bubbuga bayan Madeeha cikin lallashi. "Bar kuka Madeeha... Dan Allah ki dena zubar mun da hawayen ki.." "Fareeha., Fareeha yau... F" "Shhh! Bari cewa komai. Ai mahaifiyar sa bata dade da fita ba kika shigo." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.... Dan Allah? Har gidah tabiyo ni bayan wanda tamun a makaranta.?" "Hmm babu komai rayuwa ce. Allah ze mkli sakayya in shaa Allahu." Wasu tafarfasun hawaye ne suka shiga sake kwaranyo mata a fuskar ta. Fareeha tayita bata baki kafin daga bisani taja hannun ta su shiga cikin sashen na su. Ummy na zaune akan kujera tana jin rediyo. Suka shiga bakin su dauke da sallama. Ta amsa hadi da daga idanu ta dora su akan yan biyun nata. "Ummy." Madeeha ta fada ranta duk ba dadi "Naam Madeeha. Kin dawo?" "Na dawo ummy " "Toh sannu da dawowa. Fareeha dakko mata abincin ta a kitchen." "Tohm ummy." Fareeha take ta dauko Maya abincin a kitchen ta ajiye agaban ta. Hadi da janyo ledar pure water ta curo daya shima ta ajiye agaban ta. "A koshe ma na ke ummy " "Daure dai ki ci" Madeeha ta ce to hadi da janyo abincin ta shiga ci tana korawa da ruwa . Cikin ta duk ya cunkushe Ta cinye dakyar ta mayar kitchen ta kurkure bakin ta. Jikin ta du ba dadi tayi hanyar daki zata shiga ummy ta kira ta. "Madeeha." "Naam" ta amsa ummyn gaban ta na faduwa. "Yauwa yaronnan wai da kuke gaysawa a makaranta. Ki fita harkar sa kinji ko? " "Toh ummy " "Yauwa kuci gaba da tsare mutuncin kan ku. Kada kuma ku dauki kanku wasu daban. Allah ne me azurta wa ya kuma talautaa. Kullum dai adduar itace mu kasance cikin masu wadatar zuciya. Ku kalli na kasan kasa da ku sai ku godewa Allah. Ahar kullum idan dan Adam na kallon na sama da shi to fa yayi sallama da farin cikin zuciya kenan. " "In shaa Allah. Ummy." "Yauwa. Mahaifiyar sa tazo nan dazu bata wani jima da tafiya ba. Tanata burga akan kudi tana fadan bakaken maganganu. Tace kema ta same ki a makarantar ko?" "Eh ta same ni ummy." "Yauwa to ki fita a harkar yaron da ma dukkanin abubuwan da suka dangance shi. " "In shaa Allah ummy " "Allah zai baku mazajen kwarai. Inda zakuje ku huta wani na kuma ya huta. " "Aamin Ummy." "Yauwa a yanzu dai sai ku mayar da hankulan ku kan karatu.  Allah ya dafa ma ku . Ya bada sakamakon jarabawar me kyau." "Aamin Ummy." "Aamin.." "Yauwa je ki to." Juyawa Madeeha tayi ta shige cikin dakin su. Bandaki ta shige ta watsa ruwa . Wunin ranar haka tayi shi sakaka duk ba dadi. Cin mutuncin mahaifiyar Rayyan nata dawo mata a zuciya. Haka ma wanda saj-jeedah tayi mata. Tana zaune akan yar katifar ta sai ga shigar Fareeha dakin. Tayi sallama ita kuma ta amsa mata. Ta zauna daga gefen tata katifar tana bin ta da kallo. "Kin ki gayamun yadda kukayi da ita datazo " 'duk abunda ummy tafada..Hakan ne ya faru." "To ai ummy bata futo ta fadi komai ba ca dai tayi na fita a harkar Rayyan din da sauran su. Ke kuma gundarin abun na keso ki gayamun. Yadda komai ya wakana." Fareeha ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin ta ce, "Fitowa ta kenan daga sashen su Hibba . Ummy datayi funkaso ta aike ni na kai musu. To na fito kenan jna kokarin zare sartsen daya shigemun yatsaa sai ga shigowar matar. Tana tafe tana waige waige. Sai na gaishe ta. Don na dauka ma bakuwar maman su Hibba ce tunda naga yar gayu ce. Sai ta amsa gaisuwa ta a gadarance wai lafiya.? Can kuma tace nanne gidan su Madeeha ? Sai gabana ya fadi dai. Sai nace mata Madeeha kuma? Tacemun eh. Wajen maman su nake son zuwa. Sai nace to biyoni . Ina gaba tana biye dani a baya. Muka karaso nan din . Sai naji tana cewa to fa a boys squatter ma suke. Lalle Rayyan yana neman bacin rai na. Nide bance mata komai ba . Muka karaso nayi sallama na shjgo da ita, "Ummy na daki ma lokacin na shiga na kirawo ta. Tanata kalle kallen parlorn tana yamutsa fuska . Ummy tafuto ta gayshe ta ta amsa a wulakance. Kawai sai jiyo ta nayi tana cewa, Malama kike ko iya zance ne. Ki jawa yar wajen ki kunne. Madeeha take ko wa? Ta fita a harkar da na Rayyan. Ai ruwa ba sa'an kwando bane. Banda tsabar reni irin na talaka. Taya yar ki zatayi soyayya da 'da na rayyan. Ku ba masu mulki ba ko sarauta. Kaskantattu da ku da ke cin arzikin karkashin wasu. Yar ki na cikin inuwar wasu tana daga kai a makaranta. Wallahi summa tallahi tafita a harkar Rayyan. Zan iya sadaukar da komai don raba shi da ita. Idan maular kudi ce ya kawo ta har ta likewa 'dana ku fadi adadin kudaden da kukeso. Daga dubu dari biyar zuwa million biyu. Idan ba haka ba kuma hukuma ce zata rabamu da ku. Na tsani talaka ya shiga rayuwata wallahi. Ba abunda kuka sani sai wahala da fankama. Wannan shine gargadi na na farko kuma na karshe akan alakar ta da rayyan.... Zan salwantar da rayuwar ta idan har ta cigaba da hulda da shi. Sai da ta gama fadan komai tsaf sannan ummy tace da ita, "Allah sarki... Iya sani na Madeeha ba ta hulda da yaron wajen ki. Sai dai idan shine ke bibiyarta. Maganar kudi ki dena ma taso ta Allah ya wadaata mu da wadatar zuciya. Kullum cikin hamdala muke da godiya agare shi domin shidin mubuwayi ne gagara misali. Dare daya Allah kan azurta bawa ya kuma talauta shi. Sa aran ki da gamin ki daga rana irin ta yau Madeeha ta dena hulda da shi yaron wajen na ki. Idan ta tafi Fareeha ki rufo kofar saboda sauro. Ummy na gama fadar haka ta mike ta shige daki.. Matar taja kafafun ta tabar gidan. Ina tattare wajen ne fa shine kika shigo ba dadewa da tafiyar ta.." Madeeha ta sauke ajiyar zuciya mai nauyi tana jinjina kai. Hadu da cewa, "Allah ya kyauta. " "Aamin Aamin. Ya kukai da shi Rayyan din?" Madeeha ta tattare komai ta fada mata ta karkare da, "Na goge number dinsa ma na saka a block list." "Allah yasa haka shi yafu alkhairi ." "Aamin Yaa rabbi " Haka dai suka yita mayar da maganganu har dare yaja sosai sannan suka kwanta kowane da abunda yake sakawa acikin zuciyar sa. Musanman Madeeha data kasa bacci tanata juye juye abubuwan nata dawo mata .musanman abunda akace mahaifiyar Rayyan tayi. Hawaye suka shige reto a fuskar ta. Cin mutuncin har gidah wajen mahaifiyar ta da batasan komai akai ba. MX WRITES✓✓✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: FORTY (40)_ _ZAFAFA BIYAR 2023_   ✓°✓°✓°✓°✓°✓°✓°       Cikin kwanaki kalilan zukata da yawa sun shiga halin qaqanika ni. Musanman ZUCIYAr Rayyan da baki daya rayuwa yake yi gaba gadi. Kwanaki uku kenan rabon sa da ya sanya Madeeha a idanun sa. Duk wata hanya data san zata hadu da shi ko da kuwa hangenta ne daga nesa. Madeeha ta hani kanta da hakan. Rayyan ya sha ruwa leda biyu da rabi a asibiti sakamakon rashin karfin jiki da zazzafan zazzabi da yake damun sa. Dukkanin lalure-Laluren nasa ba akan komai yake ba fache rashin sanya idanun sa akan Madeeha. Domin wata iriyar kauna yake mata wadda alkalami yayi kadan wajen rubutawa. Hakama labba sunyi kadan wajen furtawa. Gangar jiki tayi kadan wajen dauka. Hakama zuciya ta disashe da kaunar ta mai madaukakin fassarawa.     Tana zaune a kujerar dake cikin twin theatre. Tana mamakin abinda ya hana su Nour karasawo ciki bayan sun ce mata an sauya dakin lakcar zuwa wanda take a zaune acikin sa. Tayi mamakin ganin ba kowa acikin ajin tun dazu sai ita daya. Ta waiwaya ta sake ganin tabbas ita kadai ce. Ba wanda ya sake shigowa bayan ita. Gashi duk ta kira wayar su Nour din a kashe. "Rashin mutunci...." Ta fada ahankali tana jijjiga kai. Sai ga shigar sa cikin dakin karatun. Yana shiga ya saka makulli ya kulle kofar. Tana dago kai domin ganin waye? kawai ta sauke idanun ta akan sa. Mikewa tayi da sauri jikin ta har yana rawa ta fara hada littafan ta ta zuba acikin jaka. Sai yanzu ta gano dalilin da yasa ita kadaice a hall din. Su nawal shiryawa sukayi da Rayyan suka mata karyar an fasa lectures a ajin baya kenan don kawai yayi magana d ita. Taja tsaki hadi da sake daure fuskar ta tamau. Kanta tsaye ta wuce wajen kofa ta saka hannu zata bude ta jita gagam a rufe. Tasan za'a rina. Jikinta ya bata dazunbdaya tsaya mukulli ya saka kenan. Takaici ya sake tukwikwiye ta. Ta koma can gefen kurya ta rakabe. Ya rame yayi fayau da shi. Asalin kyawun sa ya sake tsatsowa. Idanuwan sa sun sake fitowa luhu luhu tubarkAllah. Sanye yake cikin manyan kaya. Riga da wando . Bai saka hula akan sa ba. Sumar kan sa ta kwanta luf ta fulanin usul. Ya kasa ce mata komai. Ya tsaya a tsaye kawai yana bin ta da kallo. Tamkar wanda ya shekara bai hadu da ita ba. Tana sanye cikin doguwar riga ta blue black. Ta zura jilbab shima blue black. Tayi kyau kwarai matuka. Kamar ya cinye ta danya haka yake ji. "Madeeha....." Ya fada ahankali yana saukar da idanun sa akan tah. Bata amsa shi ba. Kanta akan window ta murtuke rai tana sake cin magani. "Madeeha.." "Budemun na fita." Ta fada a tsawance. "Madeeha. Please kiyi hakuri ki saurare ni." Hannuwanta ta saka a kunnenta tana rufe kofofin kunnuwan tah...irin bataji dinnan . Ya danyi murmushi tattausa hadi da sake matsawa dan kusa da ita. Ta matse kanta a bango tana banka masa harara. Madeeha please... Hear me out." Nanma tayi shiru batace masa komai ba. Ta sake shigewa cikin kuryar lungu. "Madeeha dan Allah kiyi hakuri. Ki dena ganin laifi na wallahi wallahi bani da masaniya akan abunda suka aikata sai bayan sunyi." "Ka budemun na fita." "Zan bude idan mun fahimci juna." "Ni Ina bin maganar iyayen na. Ka budemun na fita." "Nima.. Ina bi... Please ki saurare ni." Banza ta sakeyi da shi batace komai ba. Rayyan ya sake tarairayar muryar sa cikin kulawa da ban hakuri ya cigaba da cewa, "Wannan abun ba sabon al'amari bane akai na..Madeeha wannan labari da zan baki dagaske ya faru ba shiryawa nayi ba....Kamar dai yadda kika sani da fari sunana, Rayyan Hammad. Na taso a hannun kakata Hajiya Fadila wato mahaifiyar babana. Ita ta yaye ni. Da Tare muke da ita da iyayen na wa agidah daya . Lokacin kafin kakanmu ya rasu wato mijin ita kakar tawa. Mai suna owais. Har yau sunan layin gidan da sunan shi marigayi kakan nawa ake kiran sa. Late Owais avenue . (Lt. Owais avenue), Shine mahaifin Bappah Harith... "Bayan rasuwar sa ne. Aka raba gado kakata ta gaji nata gadon da na dan ta daya da suka haifa tare wanda nake agidan sa yanzu ni da ita. Wato Bappah Harith... Daga baya Bappah Harith din ya sayarwa Bappah na gidan ya sa yi wani a wata unguwar daban. Nafu kaunar kakata fiye da iyaye na saboda awajen ta na tashi itace ta zamar mun uwa ta kuma zamar mun uba. Kuma mahaifiya ta tabbas itace wadda tazo ta same ki a makarantar nan ta kuma je gidan ku. Saj-jeedah itace wadda ta fadamun mahaifiya ta ta miki gori akan kudi da sauran su. Sannan Itama saj-jeedah din ta gaggaya miki magana. Da idona biyu lokacin na biyo ta gidan ku don ganin ki idanuwana suka ganemun fuskar motar mahaifiyata da ita acikin motar take tukawa ta fito daga gidan ku. "To gundarin abunda na ke son sanar miki anan shi ne. Ba wai akan ki suka fara fadan maganganu ba marasa dadi. Mace ta farko da na fara kauna a duniya yar gidan kanwar mahaifiya ta ce. Uwassu daya uban su daya. Sunan ta Nana Firdausi. Ana ce mata Nana. Ni kuma Ina kiran ta da Nanatah. Madeeha bansan so ba sai akan Nana Allah ya jikan ta da rahama... Na so ta na kaunace ta fiye yadda labbana zasu furta Madeeha. Kinga dai da uwata da uwarta uwar su daya uban su daya ko? Wallahi mahaifiya ta bata kaunar ta kiri kiri tafuto tace wallahi ba zan auri Nana ba. Me zanyi da yar talakawa yar kauyen kwantakwaran da ke cikin Katsina, "Nace mata ni da Ina kaunar ta a haka. Ban damu da kauyen cin ta ba ko karamin karfi da suke da shi. Nace ita din dai na keso ba wani abu daya dangance ta ba. Wallahi Madeeha sam sam mahaifiya ta taki yarda sam taki amincewa. Ta kuma sata sabamun idan har na gayawa mahafi na ko kakata Hajiya Fadila... Ke akan alakar ta da Nanatah wallahi Madeeha mahaifiya ta sai ta yanke zumuncin su da kanwar tata fa da suke uwa daya uba daya. Tace mata babu ita babu ita har duniya ta tashi. "Na samu mahaifi na da zancen Nanatah. Mahaifin nawa ya tsawatar wa mahafiyata. Yace ta kyaleni mu cigaba da mu'amalar. Ya kuma ja kunne na da na cigaba da karatu na samu hankalin kai na sosai sannan ayi auren mu da nana. Wallahi Madeeha dake Allah qadirun ne ma ala manyasha'u. Shi ya barwa kansa sanin kowa da komai. Sai Nanatah ta fara ciwo a tsaitsaye. Daga karshe ma sai Allah ya karbi ran abar sa.. "Bayan rasuwar Nanatah. Na cire duk wata alaka ta soyayya da kaunar wata macen arai na. Allah ne nafi sani na dena shiga harkar kowa da komai idan aka dauke Hajia ta da mahafina . Amman ko mahaifiyata gaisuwa ce kawai take hada mu. Na dena mayar da hankali akan kowa da komai. Na dena shiga harkar dik wani abu da zai tarwatsa mun lissafi. An kai ni kasashen waje donyin karatu gaba daya na ki mayar da hankali. Haka suka gaji aka dawo dani gidah. Mahaifiya ta bata hakura ba tacigaba da hadani da yaran kawayen ta. Duk adalikin wai nayi aure na karbi ragamar kasuwancin mahaifina kamar babban wa na. Tafu so mu iya yaran sa mazan mu karbi ragamar kasuwancin ba tare da ya saka wasu daban ba. Mu uku ne kawai Allah ya azurta iyayen mu. Babban wa na Muhammad muna krian sa da moha. Sai ni Rayyan. Sai kuma kanwar mu nabeelah. Babana yanada kamfanin aluminium . Yanada kamfanin ruwan roba. Yana da kamfanin yin robobi . Yana kuma da manyan shaguna a kasuwar singa da sauran malls masu suna Hammads Marts. Sai travelling agency na fita kasashen waje da sauran su. Amman dik kanin kasuwancin nan nasa ko kadan bana ra'ayin su. Mahaifiya ta ta yi nayi naki yi. , Ta shiga hadani da 'yayan kawayen ta ko kannen su da sauran wanda take sa acigita. Kowacce ta hadani da ita basu mun ba. Duk naki yarda naki amincewa da hadin da ake mun... Madeeha na tsani komai, "Aganinna tunda na rasa Nanatah banida wani sauran gata. Aganinna rayuwata ta zama useless batada wani amfani. So duk wani abu me muhimmanci na tattare na ajiye a gefe na dena yi. Kwatsam sai Bappah na da mike a gidan sa ni da Hajia kakata wato Bappah harith ya sake nemo wata makaranta ta kasar ingila da suka yi reshen su anan garin na kano wato makarantar nan ta Birmingham. Ko da na shigo makarantar nan dan ba yadda zanyi ne Bappah Harith da Hajiya sun tasani agaba. Haka ma Mami matar Bappah Harith data dauke ni tamkar babban danta data haifa itama ta rikeni. Kan dana yi hakuri na fara karatu hadi da mayar da hankali sosai. "Ko da na shigo makarantar nan ba zuwa nake ba. Asha ruwan tsuntsaye kawai nake. Bana mayarda hankali ba kuma na zuwa yadda ya kamata ni da su T-Boy. Madeeha. Wallahi Allah tun ranar matriculation dinku dana dora Ido na akan ki kun fito daga mota kin tsaya kina gyara mayafin jikin ki daya koma gefe tun daga nan ZUCIYA ta sai ta kamu da kaunar ki. Love at first sight ne madeeha. Na fara kaunar ki tun da idanuwan suka doru akan ki Madeeha I've never had a moment doubt . I love you ,I believe in you completely. You are my dearest one, my reason for life .. Madeeha I don't care how hard being together is. Nothing is worse than being apart.. Madeeha in a sea of people. My eyes will always be searching for you♥️No matter what has happened. No matter what you've done. No matter what you will do I will always love you . I swear it.., Ke ce sanadin sauyin kaddarar rayuwata Madeeha. Ke din KULA NI da kike yi shine mabudin daya inganta rayuwata madeeha. Kin zamar mun MALLAKIN ZUCIYAH... Rayyan ka bar kaza kayi kaza. Wallahil azim Madeeha na sauya hali na kamar yadda kike buri. Kullum Ina zuwa lectures. Weekends Ina sch library. Attendance. Weekly assignments . Open tests. Individual attendance. Presentations, Duk basa wuce ni Madeeha.... Dan Allah ki tausaya mun kar hannun agogo ya koma baya. Ki tausaya mun karki rabu da ni. Ki tausaya mun ki cigaba da KULA NI.... "Ke din MALLAKIN ZUCIYAH ta ce Madeeha. Rashin ki a rayuwata ba karamin asara zan ba. Madeeha ban taba kaunar wata mace a duniya sama da ke ba. Ko Nanatah Allah ya gafarta mata da rahama ban mata kwatankwacin kaunar da nake maki ba. Domin akan ki har a asibiti na kwanta Madeeha.. Narasa farin ciki na saboda ke Madeeha. Kalli yadda na rame saboda ke. Madeeha bakiji zuciyata yadda take cuwo ba saboda rashin ki. Idanuwan na begen ganin ki. Madeeha please ... Ki temake ni kiyi hakuri. Idan baki hakura ba zan kai karar mahaifiyata wajen mahafi na zan sanar masa komai. Sannan zan samu Hajiya kakata na gaya mata itama. Madeeha kasancewar mu ni da ke awajen nan sai da nayita rokon su nour tukun suka amince da sharadin ba zaki rasa sauran lectures din ba nace na yatda.... Ya kike so nayi? Dole na gayawa Bappah abunda mama ta aikata." "Àa kar kai haka..." Tayi saurin fada bakin ta na rawa. Rayyan yayi murmushi yana sake kada kai, "Muryar ki ma azabtar dani kike akan ta madeeha kin saka numbers na a block list. Akan ki na sai layikan waya da yawa. Dukwnanda na kira ki da shi ko na turo miki sako seki goge kiyi blocking . Ya kike so nayi da rai na eh? Haba madeeham bakisan Ina kaunar ki bane madeeha?, " Kasa magana tayi. Rayyan ya cigaba da tarairayar ta cikin maganganu masu dadin gaske masu dauke da kalamai masu ban tausayi da tura sakon kauna ga wanda ake gayawa. Ya bude baki zai cigaba da magana kenan. Aka shiga bugo kofar ajin. Yayi mamaki kwarai matuka saboda yasan ajin renovating dinsa akeyi ba zaa fara lectures acikin sa ba sai an dawo sabuwar semester. Yadda ake jijjiga kofar ne hadi da wullo duwatsu yasa Rayyan yin wajen kofar a fusace. Bayan inde su Nawal ne sun rigada sunyi magana da shi ba zasu hadu da Madeeha ba sai lectures din 4_6 hudu zuwa shida. Fareeha ya hangi tanata cika tana batsewa. "Malam bude ka fito mun da yar uwata... Rabun rai kina ina?" Madeeha dake jingine da bango ta tafi da sauri ta riko kofar. Rayyan badan yaso ba ya bude ya juya yana bin Madeeha da kallo "Kice wani abun Madeeha.. KI KULA NI madeeha.. ke din MALLAKIN ZUCIYAH ta ce.." "Allah ya sutturu buqwi. Zo mu wuce madeeha." Ta riko hannun ta suka bar wajen. Rayyan yabu bayan su Amma Ina.. kafin ya karasa tuni Fareeha ta tura Madeeha cikin motar Hibba suka bar cikin makarantar baki daya. Jikin sa a sanyaye ya cigaba da kallon motar hae suka qure ganin sa. Ya bar wajen shima ransa duk a jagule. Zuciyar sa na ta kissima masa abubuwa da yawa... . _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 41_   _ZAFAFA BIYAR_ __________    Tana tafe a mota ita kadai tana faman sakin tsaki a karo na adadi.. Wani bayan wani, Ta janyo wayar hannun ta, idanuwan taa rufe saboda tsabar bacin rai ko bude idanu batayi sosai ta kalli titi. Gashi ita dince ke tuqin motar. Cikin fushi da tsantsar bacin rai ta kira wayar Suwaiba aminiyar ta. Bugu biyu suwaiban ta dauka a nata bangaren tana zaune a layin gidan wani bokan su. Tayu hanzar daukar wayar ta nana ta a kunnen ta Hajia Bintu : "Hello!! Suwaiba..." Suwaiba: "Na'am Bintu.. Kina jina?" Hajia Bintu.: "Ina sauraron ki Suwaiba. Kafin ki fara magana. So nake kiwa malam magana. Tunda aikin sa kaman yankan wuka yake. Ya temaka ya raba Rayyan 'da na da wata yar iskar yarinya yar gidan talakawa Suwaiba. A boys squatter din gidan wasu suke a zaune. Yar matsiyata ce gaba da baya. Ki ce idan rabuwar ba zata yiwuwu ba ya ha..." Suwaiba bata karasa jiyo zancen da Hajia Bintu ke fada ba. Sakamakon wata gigitacciyar kara data jiyo ta cikin wayar. "Hello!. Ko network ne? Hello Bintu? Wallahi bana ji. Kya sake kira ko na kira idan na gama. " Nan da nan Suwaiba ta katse kiran sakamakon tun karar data ji sai kuma shuuu bata jin muryar Bintun gaba daya . Tana daga zaune a layin shiga gidan bokan layi ya zo ya kanta. Wata mata ta futo daga ciki ta dubi suwaiban. "Ki je yaa ce ." "Tohm. Nagode." Ta shige da yar ledar ta a hannun ta na dama. Hannun ta na hagu kuma zabi ne guda biyu tafka tafka. Tana shiga ta nemi waje nesa da shi ta zauna. Ya dubeta bokan yana wuntsila idanu. "Kin kawo zaabin?" "Eh ga su." "Yauwa. Aikin da za'ai da jinin su za'ayi.. Naman kuma a jefar a kogi. Kawo su nan." Ya saka hannu ya karbi zabin ya shiga cikin gidan sa. Da ke a zauren gidan sa yake zaune yana tara mutanen. Cikin gidan kuma gidan sa ne. Yana shiga cikin gidan nasa . Hannun sa dauke da zaabin ya daga su yana bin su da kallo kafin ya bude baki yace, "Rumasa'u .... Ruma..Rumalle... Rumalliya..." "Na'am Naam.. Malam habibi. Da wacce akazo kuma?" Ya dashare hakora yana yafuto ta da hannu hadi da nuna mata zaabin. "Rike .... Ilya ya yanke a fige a kuma gyare mana su tsaf. Dan Allah ki dafe su suji daddawa kinji?" "To malam.. Yanzu kuwa." "Yauwa ina wannan garirrikan?" "Wadanne?" "Wanda na baki ajiya mana... Wannan matar ta birni ce ta sake aiko kawar ta ta..." "Natacciya zaka ce." "Eh ita dai." "Babu sede na sake daako wani abun." "Yo sauri kiyi." Daki ta shige ta ballo wani karamin katako dake marmashewa ta dake shi da sauri ta mika masa ya karba ya na jijjiga shi. "Akwai kayan miyan dabgen ko?" "Eh akwai." "Toh Rumarumar zuciyata." Ya kashe mata ido ta yarfe hannu tana murmushi. Ya fice ya koma wajen Suwaiba da ke zaune tana danna wayar da ke hannun ta. "Yauwa... Aikin ne nata da wahala.. yanzu zabin nan da an yanka zaa je a jefar dasu a juji ko kan kainuwa da ke bingi." "Dakyau. Aikin de zeyi ko?" "Kash. Kin kawo kuka gidan ai. Kar ki samu damuwa komai zai koma muhallin sa." "To bayan duk bayanan da nayi maka wancen zuwa. Babu abunda ya canza sai ma sake tabarbarrwa da alamuran sukayi. .." "Eh Ina sauraron ki." "Yauwa nace har yanzu dai gyatumar mijin nata sai abunda tace. " "Ai nace kar ku samu damuwa ya kusa dena kulata. Bari kiga." Yaja kasar da ke gaban sa ackkin faranti yana mai zana wasu abubuwan ajiki. "Yauwa wadannan taurari ne kina ji kil?" "Ina ji." "Kinga ga tauraruwar ta nan an disashe mata ita " "Kwarai gashi na nan ka zana." "Yauwa ita uwar mijin dai ce taketa hada su. " "To wannan fa da ka zana?" Ya wulkita idanu ya hararo wani shirme daya zana da shi kansa be san karyar da zai ce akan zanen ba. Ya maze kawai yana mai jan kasan kafafun zanen da yayi. "Shegiyar uwar mijin ce." Ya fada muryar sa na rawa. Suwaiba ta daga kai cike da amincewa da tabbacin maganar da yayi. "Kace uwar mijin ce . Ashe itama tana shiga tsakanin su." Daman wajen yakeso ta fada. Ya sake tankware kafa yana kada kan sa. "Itace makirar, algunguma.. Kuma shedaniya." "Hmm ai wannan mata tana shiga tsakanin Bintu da mijinta. Tace dan Allah na rokeka ko nawa ne zata bahar a raba tsakanin mijin nata da mahaifiyar tasa. Sannan a raba danta Rayyan da wata budurwa da yake so. Kaji siynan ta.. kaman bata gaya mun sunan ba ta manta. Kamat kuma ta gayamun na sha'afane. " "Karki damu.... Komai na sa abunda kika fada da wanda ma baku fada ba zan yi muku magananin komai. Sannan wadannan matsalolin sai an musu yanka...." "Toh ranka ya dade. Yanka wane iri kenan?" "Yanka dai na dabba." "Yawwa to ina sauraro. Domin tace ko menene. Kuma ko nawa ne a shirye take ta bayar. A mata wannan aikin..." Ya sake daga kansa yana watsa yatsunsa zama hadi da kirgwau. Kafin ya sa ke janyo kasar gaban sa ya kwacaccla rubutu yana fadin, "Bakar tinkiya... Farar akuya. Budurwar kaza. Matashin zakara. Kilishi dan katsina ... Su za'a kawo." "Kilishi kuma malaam?" "Eh kilishi. Alwai mutanen da zaku bawa shi saboda na yankan kajin da su akuyar du ba ci zaai ba. Aiki zaai da su." "Yo shikenan malam Allah ya bada lada." "Amin Amin" "Ga wannan ki bata ..." Ya sake fada yana mika mata duddugar katakwan da matarsa ruma ta bashi. "Wannan a karkashin pillown kwanciyar sa zata saka. Da karkashin motar sa. Da kuma inda ai ta ke ya fuce" "To malam in sha Allah. Ga wannan ba yawa." Ta mike hadi da janyo wata yar leda da kudin su ke ciki ta kirga ta mika masa." "wannan gashi tace ba yawa. Kafin a sake dawowa " "To shikenan, Ki gayshe ta . Ki ce kar ta ji komai. Komai zai dawo yadda yake.". Suwaiba ta sake tsgunnawawa tayi masa sallama ta fita. Kai tsaye ta wuce kasuwar yan mota dake jigila zuwa cikin gari Motar ta shige tana sauke numfashi saboda tsabar wahalar layin da ta sha agidan me magani. Tanata kiran number Hajia Bintu baa dauka. Tsaki taja tana girgiza kai kawai. Cikin kananun mita tace, "Aikin kawai... Ke ba matar gwamna ba sai uban girman kai. Kin sani aiki na miki kuma bakya dauka." Ta ja katon tsaki bayan ta karasa maganar. A haka har motar tasu ta taso daga cikin kauyen zuwa cikin garin na kano. Dandazon taron mutane ne ne fal a zagaye da motar tata. Hajia Bintu ce cikin jina jina da jini. Goshin ta ya fashe. Jini nata tsiyaya daga goshin nata tamkar an yanka dabba. Wayar tata na daga gefe a wanchakale . Ya yinda motar tata ta daki wata jubgegiyar bishiya ne. Wani reshe na bishiyar ya faado akan tah. Ashe lokacin da suna waya da Suwaiba. Daman ta taho da kololuwar bacin ran ta daga gida akan su Madeeha . Ga bacin ran ta akan mai gidan nata da madaukakiyar kaunar da yake nunawa mahaifiyar sa. Hakan na bakanta ran Hajia Bintu a koda yaushe. Hakan ne yasa damuwar ta ta cika har ta tumbatsa ta hadu da hatsarin da ya jefa rayuwar ta cikin wani hali na mutu kwakwai rai kwakwai. Mutane cunkushe a kanta ana ta kokarin dage babban reshen da ya fado akan motar da ta ke ciki. Cikin ikon Allah aka samu damar zare babban reshen daya fado kam motar. Aka shiga temakon ceto rayuwar ta. Gashi babu wani nata acikin su. Wayar ta ta kuma ko da aka dauka ba damar a shiga cikin contacts dinta sakamakon password dake cikin wayar. Dakyar dai wani daga cikin mutanen yayi nasarar cire layin Hajia Bintu daga cikin wayar tata. Ya sanya layin a wayar sa. Ta nan suka gano number mai gidan na ta Alhaji Hammadu. Suka kira shi. Bugu biyu ya dauka . Suka sanar masa halin da mai dakin nasa ke ciki. Ko da ya gama amsa wayar ya cika da mamaki kwarai matuka. Saboda sam bata sanar masa zata fita ba ma. Amman da mutanen suka kwatanta masa inda hatsarin ya wakana. Ba nisa da area din gidan kanin sa Alhaji Hydar . Don haka a zaton sa can din taje. Cikin rawar jiki ya nufi motar sa ya shiga. Bisaga jagorancin direban sa daya tukashi suka nufi wajen da hatsarin ya wakana. Nan da nan ambulance tazo. Aka cirota dakyar aka sanyataa acikin mota me bada agajin hatsari. Suka nufi asibiti da ita. Likitoci na bata agajin gaggawa....Ta jigaata kwarai matuka don sam bata hayyacin ta ma. Ta suma doguwar suma ta kuma farfado bayan temako da likitoci kala kala suka babbata... Rayyan na gidah ransa duk ba dadi shima. Labari ya zo musu bisaga kiran wayoyin su da akayi akace Hajia Bintun na asibiti sakamakon hatsarin daya rutsa da ita. A kan babban titin da zai sadaka da unguwoyin da dama na cikin Nassarawa GRA. Wanda ke shataletalen titin unguwar sultan road... _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 42_ _ZAFAFA BIYAR 2023_        Tuni asibitin ya cika ya tumbatsa da yan uwa. Sai dafifin zuwa ake yi ganin jikin nata. Dake hatsarin ya jefa zukata da yawa acikin rudu. Har kafafen yaa da labarai na jiha da na kasa baki daya anata nuna hotunan hatsarin a shafukan kafafen . Mutane nata tu'ajjabin hatsarin hadi da nema mata lafiya awajen rabbus samawati. Ta samu kaaraya a kafafuwan ta da hannuwan ta. Hadi da internal bleeding a cikinta. Sai gefen goshin ta data samu rauni shi ma sosai. Duk suna zazzaune a babban parlorn da ke cikin dakin Hajia bintu. Tana kan wani gado an nannade ilahirin jikin ta da bandeji fari. Kafafunta wani karfe ya daga su sama da hannunta daya shima . Ya yinda dayan hannun ke gefe shima ya sha wasu mugayen zare. Alhaji Hammadu ya daga kansa ya dubi Hajia Bintu da kanta shima an nannade rabin sa. Tausayin ta ya sake shigar sa ta na kwancen yace, "Tsautsayi ba ya  wuce ranar sa... Anty Kulu sai kawai kikaji an kira waya Bintu tayi hatsari." Anty Kulu mata ga Alhaji Hydar kanin alhaji Hammadu. Kuma uwa ga su Na'eemah tace, "Wallahi Bappan su. Sai kawai ji nayi wannan tsautsayi ya afku. Nan wajen unguwar mu ba nisa da mu. " "Wallahi kuwa. Inaga bayan ta baro gidan ku din ba jimawa ya rusketa. Don ni tsautsayi bata gayamun zata zo wajen kun ba ma. Saboda kwanaki na ce mata inde gidan ku zata ko wajen su Harith ba sai ta tambayeni ba. Ashe tsautsayi ke kiran ta." Duk suka zubawa anty Kulu idanu jin me zatace. Tayi Dan jim kafin ta ce, "To inaga bata 'ee da zuwa nan din ba hatsarin ya afku." Alhaji Hammadu yayi shiru. Saboda ya kira me gadin sa tun da wuri kan ya dakko masa a bayan dayan motar sa a booth ya karbi mukullin awajen Hajia Bintu me dakin na sa. Inda mai gadin ke cewa da shi. Ai tun da sassafe ta fice daga gidan. Jin abunda Kulu tace sai jikin sa yayi sanyi. A sanyaye yace, "Zai iya yiwuwa. Allah ya kyauta ya rufa asiri." "Aaamen " suka yi jam'in amsa shi. Rayyan da ke gefe ya girgiza kai kawai. Shi ba abun ya fito ya fadi dukkanin abubuwan da mahaifiyar tasa tayi ba akan Madeeha.. Wani bangare na zuciyar sa na ingiza shi da ya fadi komai. Ya yinda dayan bangaren ke tuna masa da mahafiyar sa ce itan. Idan kowa baya bayanta ya kama ta shi din ya rufa mata asiri. Ha sunkuyar da kansa kawai yana sake jimamin abun baki daya. Yanzu gashi nan abunda ya fado kanta bayan gori da fadan bakaken maganganun da tayi a gidan su Madeeha. "Allah ya baki lafiya... Allah ya tashi kafadun ki, Allahumma Aamin " ya fada a kasan makoshi yana mai goge hawayen da ya dugo daga idanunsa sakamakon juyaear da yayi da kansa ya hangota kwance akan gado cikin mawuyacin hali.        ====             ====                   ====                        ===                            ===    Suna tafe acikin mota. Madeeha kan ta na wundo. Tunani ne fal acikin kanta. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana matsa yatsun ta. Fareeha ta dubi Madeeha na tsawon mintoci kafin tace da ita, "Tunanin me kike ne?" Madeeha ta sake jan iska daga bakinta ta furzar. "Ba komsi." "Uhm uhm dai rabin rai. Ina hankalce da ke... Ko dan maganganun da Rayyan ya gaggaya miki ne ki ke nazarin su " Ta sake sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin ta ce, "Ba komai rabin rai.." "Allah kika sake cemun ba komai ba ruwana da ke." Madeeha ta dan kakaro.murmushi. kafin ta saka hannu ta janyo Fareeha jikin ta, "Haba other half... Kawai abubuwan ne se a hankali. Tunani na ke ta wadanne hanyoyi zan bi na dena haduwa da Rayyan..." Fareeha tayi shiru. Hibba da ke tuqin motar ta juya lokacin sun tsaya a traffic jam tace, "Gayen yana kaunar ki sosai... Sai dai magana ta gaskiya alaka ko ince soyayya da irin su na tafe da hadari. Fareeha ta gayamun dukkanin abubuwan da suka faru..Kiyi hakuri Madeeha. Ki kuma futa a harkar sa kawai." "Ba zaku gane bane... Na fita wallahi. Sam na cire shi na ajiye a gefe. Su Nour sukaci amana ta. Mun futo da ga central mosque sallah zamu wuce lecture hall suke ce mun wai kafin nazo an canza inda zaai lectures na 1301. Nace ina ne ? sukace ga inda za'ai. Mun mike zamu shiga tare sai Nawal ke cewa Nour tazo ta rakata ta dakko jakarta ta manta ta a masallaci inda mukayi sallah. Wai na tsare mana waje .. Sai na shiga class su kuma su ka koma masallaci. Inata zaune ba su ba dawowar su fa. Sai ga shigar sa cikin ajin. Sai na gano dabara suka hada mun su da shi. Na sauka da sauri zan fita na saka hannu akan kofar ashe ya saka mukulli... Ya shiga cewa.... Ta shiga labarta musu dukkanin abunda Rayyan din ya fada mata. Ta karkare da. "Wai dan Allah kar na dena KULA shi.. Ni din na zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH..." Fareeha taja tsaki tana yamutsa fuska. "Yaje can ya karaata da kalaman sa. Babu ke babu shi atoh." "Ato sai wani zubo zance yake ba. Na yadda yana kaunar ki. Amma tunda mahaifiyar sa bata kaunar ki gaskiya ki fita a harkar sa kawai." Cewar Hibba da ke tuqa motar da suke ciki "In shaa Allah! Ko dan wulakancin da tayiwa Ummy har gidah ai na dena kula shi. Ballanta na wanda tamun ni ma a makaranta. Ai ruwa ba sa'an kwando bane.. Da wannan shaheeda take ko wa." "Saj-jeedah ko.?" "Wata baby Saj yar deputy governor ba" "Tabbas kuwa... Saj-jeedah baby Saj. Haka ta ci mun mutunci itama... Ni tausayi ma take ban. Son ma so wani" "Son ma so wani kwandon jidalin wahala." "Wahalalliyar gaske. Yar iska, Ai in shaa Allah ba zai taba kaunar ta ba ." Haka dai suka shiga maganganun su har suka karasa gidah... Fitowar sa kenan daga cikin gidah. Yana daga tsaye a wajen farfajiyar gidan sashen da ake adana motocin gidan. Number ta ya lalubo ta wayar sa. Dake tunda ya sassaya musu waya karama haka da da zasu dinga waya da sauran su. Ba dai babba bace ta chatting yar baby Nokia ce. Sai laptop daya sassaya musu suna browsing akanta da sauran abubuwan da suka shafi harkar makaranta. Yauma lamarin me ya kaishi karshe. Ganin yadda mazan faculty dinsu da sauran na wasu departments din ke dafafin zuwa wajenta. Kada wani yayi masa shigar sauri. Yasa ya yanke samun ta da zancen komai zai faru ya faru. Ya sauke gingimeriyar ajiyar zuciya yana mai furzar da iska daga bakinsa. Ya kirata hade da dora wayar a kunnen sa. Yayinda yake jan kafar ta cikin takalmin sa ,zuwa baya. Dayan hannun kuma yasa babban yatsan sa a baka yana cizawa. Yana kiranta bugu biyu ta dauka . Ya sauke zuciya a lokacin da muryar ta ta doki dodon kunnen za. Yaja baya zuwa bango ya jingina hadi da lumshe idanun sa. A nata bangaren jin ya kira yayi shiru bai ce mata komai ba. Yasa ta dan sake daga sautin muryar ta tana, "Hello....." Nan ma shiru bai amsa ba. Sai wani murmushi yake kamar gaula. Ta zare wayar daga kunnenta tana kallon fuskar wayar... Da gaske bai kashe ba kuma baya magana. Zuciyar ta ta bata amsa da maybe bai san ma ya kira ta ba. Ta saka hannu kenan zata kashe kiran. Muryar sa ta doki kofar kunnenta. "Fa.., ree... ha" Ya fada a rarrabe yana mai dafe saitin zuciyar sa da hannun sa na hagu.. "Na'am.. Yaya Yazed." Yaja kasan leben sa ya taune hadi da daga hannun sa ya sauke shi. Ya shiga zarya a inda yake tamkar zai zauce dan dadi. "Hello Yaya Yazed..." Ta sake ambata tana kara sautin muryar ta ko baya ji. "Fareeha..." Ya sake kiran sunan ta a karo na biyu. "Naam Yaya Yazed. Ina wuni?" "Kina lafiya?" "Alhamdulillahi..." Ta fada tana kallon Madeeha da ke kusa da ita. "Kina Ina?" "Ina daki..." "Ke da wa?" "Ni da Madeeha.." "Rakiya zaki mun.." "Ni ko Madeeha?" Ta tambaye shi. Saboda sunfi sabawa da Madeeha. Duk a tunanin ta baisan da wa ma yake magana ba. "Fareeha nace ba Madeeha ba....Ina da number Madeeha ai ko?" "Uhm.." "Yauwa good girl..Sa mayafi da takalmi ki mun rakiya..." "Yanzu...?" "Yes... Ki tambayi ummy amma ." "Toh." "Ina jiran ki awajen mota ta.." "Toh." Ta katse kiran tana bin wayar da kallo. "Wai mensne?" Cewar Madeeha. "Ni duj dauka ta ma na zata ke yake nema... Wai na saka mayafi da takalmi ma masa rakiya.. Anya yasan da wa yake magana kuwa?" "Ya sani mana kiji ki ke kuma." "Allah ni doguwar hira bata hadani da shi. Ke yake nema gaskia." Madeeha tayi dariya. Hadi da gyara kishingidar da tayi zuwa kwanciya. "Ba dai dadi kinbar dan mutane jira. Ki tashi kije." Fareeha ta mike dakyar. Hijabin sallar ta ta zura hadi da dakko takalmanta ta saka ta rike wayar ta a hannun ta. Ummy na zaune a parlor tana kallon tv da ke nuna faifan shirin film din sangaya.. "Ummy." "Naam Fareeha.." "Wai Yaya Yazed ne ya kirani yanzu a waya kan na gaya miki zan masa rakiya." Ummy ta danyi jim. Kafin ta daga kai tace, "Shikenan ki je. Ki tsare mutuncin kan ki kinji ko?" "In shaa Allah ummy." "Yauwa to sai kun dawo." "Toh." Fitowa tayi wajen ahankali take tafiya har ta karasa inda yake. Yana tsaye a jikin motar sa ya jingina da ita ya wani harde kafafu. Ya yinda idanuwan sa ke zube akanta yana lumshe su Ji yake ina ma itan MALLAKIN sa ce.... Tana karasawa inda yake ya saka hannu ya bude mata gidan gaba na motar yana murmushi.. "Mu je ko? Ran ki ya dade ..... XOXO WRITES✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 43_    *Dan* jim tayi... Kafin daga bisani ta shige ciki tana mai dauke da madaukakin mamakin kalaman da suka fito daga bakin na Yazed. Zagayawa yayi mazaunin direba ya zauna . Ya zura mukullin motar bakinsa dauke da adduar hawa abun hawa. Ya tashi motar suka fita daga cikin gidan. Zuciyar sa na saka masa yadda zai fada mata kalaman da ke cikin zuciyar sa. Ita kuwa Fareeha a nata bangaren... Tunani ne dankare a ranta. Na ganin ga kannen sa nan ya dauke su su raka shi mana duk inda zashi. Sai dai ita? Ta juya ta dube shi. Kansa na kan tuki yana yi. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Yayinda shima ya sauke tasa. Suka karasa saki a tare. "Fareeha...." Ya kira sunan nata ahanhaki cikin lafazi me dadi. "Naam" ta amsa shi kanta a window tana bin yadda suke wuce wurare da kallo. "Bari dai na bari mu karasa...." Ya fada yana mai karya kwanar U-turn zuwa wani eatery da ke gefen titi. Ga tukubar me kajin hausa yana gasawa. Gefen sa kuma wata special fura ake hadawa.. "Fareeha.." ya sake kiran ta a karo na biyu. "Naam ya Yazed." Ta amsa shi tana mai matsa yatsun hannuwan ta. Sai jujjuya kalaman yake a fatar bakin sa.. Amman ya kasa furta mata. Ta daga kai ta sake saukewa a kansa . Kafin cikin dan daga sautin muryar ta yadda zai iya jiyota tace, "Ciki zamu shiga ne?" Ya dan saka hannu ya sosa girar sa yana girgiza kai. Tamkar mai koyan magana yace, "Ba ciki zamu shiga ba.... Zan saya nama ne da fura... Amma kafin sannan ina zuwa dai " Da sauri ya bude kofar motar ya fita. Gaban sa na tsananta bugawa. Ya saka hannu saitin zuciyar sa ya dafe. Ya shiga sauke numfarfashi yana mai nanata abubuwan da zai gaya mata... Kasa tabuka komai yayi. Ya hanzarta ya nufi wajen tukubar me nama ya bashi kudi. Hadi da yo masa bayani me naman ya shiga gasawa yana mai yayyanka naman. Ya zuba a ledoji uku. Ya sake karasawa wajen me fura shima ya saya a robobi Ya nufi motar yabude gidan baya ya zura su akan seat. Sannan ya shiga mazaunin direba ya zauna. Fareeha de nata matsa yan yatzu. Tunda ya gama su tafi mana...Ta shiga dan sossosa kasan leben ta. Yazed ya yi shiru. Can yayi gyaran murya kafin yace, "Fareeha..." "Naam.." "Abubuwan da zan fara yanzu wallahi babu kalmar dana kakaro ko wadda zan fada da bata shafi kaunar da nake maki ba...." Ita dai Fareeha tayi shiru tana sauraron sa. Ya cigaba da cewa "Kalmomi sunyi kadan wajen bayyana adadin yadda nake kaunar ki Fareeha... Ke din abar soyuwa ce aguri na... ke din masoyiyata ce, ina son na sanar da ke adadin yadda nake son ki a cikin zuciyata, sai dai kuma, na rasa samun kalaman da zan yi amfani da su wajen bayyana hakan a gare Ki. Ina son ki. Banda kamar ki Fareeha...Kalmomin da a kowane lokaci nake farin-cikin furta su gare ki su ne..... . Burina a kullum bai wuce na ganin na mallake ki ba har abada. Fareeha a duk lokacin dana daura idanu na akan ki...Na kan ji wani abu a cikin zuciyata, ba komai bane fyace fitila wadda ke kunnuwa a dukkan lokacin da na sanya idanuwana a cikin naki. Ina son Ki fiye da yadda alamun hakan ke bayyana a saman fuskata. "Fareeha kin zamo cikin tunani na, kina daga cikin mutanen da ba zan taba mantawa da su ba a rayuwata. Kin zamo cikin tinanina. Bana fatan zuwan wani abu da zai zamo silar rabuwarmu, ko da a ce mutuwa ce. Ina kaunar ki sosai .. I love you more than words can say, and I want to spend the rest of my life loving you Fareeha I have been falling in love with you more and more each day, and I can't keep it a secret any longer.Fareeha.. I love you, and I want to spend the rest of my life with you.... Kiran ki da nayi kizo ki mun rakiya ba komai bane fyace bayyana maki kaunar ki da ke lullube acikin zuciya tah..Tun ranar dana fara dora idanu na akan ku. Tun bana banbance ku da Madeeha. Har Allah yasa nazo na gane dukkanin ku. Fareeha Allah ya dasamun bishiyar kaunar ki da ke yalwatuwa kullum acikin zuciyata. Kin zamo min MALLAKIN ZUCIYAH Tah. Fatana a yanzu bai wuce na rokan ki temaka KI KULA NI... Fareeha I love you beyond words..." Ya karasa maganar cikin rada rada hade da sake rage sautin muryar sa. Cikin kalamai na kauna mai tattare da kauna ga wanda ake nunawa kaunar. Kasa cewa komai tayi. Dukkanin kalaman na sa da yayi suka dinga mata yawo acikin kan ta. Ya yinda zuciyar ta ke mamakin hakan. Ta daga kanta ta sauke kallon ta ga wajen kofa. Yazed yayi shiru... Gabansa nata bugawa. Ya saka hannun sa daya ya shafo keyar sa. Ya tashi motar ahankali suka bar wajen Tukin motar sa yake cikin tafiya ahanhaki kuma mai tattare da nutsuwa ... "Fareeha..." Ya kira sunanta ahanhali a tausashe. Fareeha ta sauke kallon ta akan sa.. kafin ta mayar kan yatsunta da take matsawa. Ya sake marairace murya da yin rau rau da fuskar sa. "Ba ki ce komai ba... My dearest cutie pie.. uhmmmm.. Fareeha tah..." Mamakin kalaman sa ne suka cika mata zuciya ciki da gewayen ta. Mema zatace masa! Babu. Gaba daya ya gama nannade ta da kalaman sa da suka chusa mata kunyar sa . 'ba zamu koma gidah ba har sai kinyi magana..." Ta daga kai da sauri ta kalle shi. Ya daga mata girar sa yana mai jijjiga kansa. "I mean it...." Ya fada cikin karshen gaskiyar sa. "Kayi hakuri." Ta fada ahankali. "Ya kike so nayi da kaunar ki da ke dawainiya da ni kullu yaumin Fareeha? Haka zakj barni nayita wahala da jidalin kaunar ki?" "Yaya Yazed...." Ta fada a rarrabe. Gaba daya ta rasa me ma zatace masa. "Ni ba Yayan ki bane wallahi. Ki kuma dena ce mun wani Yaya... Yazed din yafi. Haka kawai ba zaa ki amsar soyayya ta ba da wani sunan Yaya. Na ki wayon.," Dariya sosai kalaman sa suka bata. Ta sake yin murmushi kawai kafin tace "Dare fa yanayi...." "Kinki ban amsa ta Fareeha.." "Zanyi shawara ." "Shawarar me kuma? Haba Fareeha. Kinsan tsawon lokacin dana dauka Ina jidalin kaunar ki kuwa Fareeha?" "Zanyi shawara ai na ce." "Indirectly dai kina nunamun shawarar da zaki fada itace amsar da zaki bani ta bakya kauna ta.... " "Uhum." "No ki bude baki kiyi magana Fareeha.. " Ta dan ja kasan leben ta ta dartse. Sam batasan me zatace masa ba. Har ga Allah bata shirya karbar abunda zai ce ba kenan. Duk a tunanin ta maganar wani abun ce daban. Ya ma zaai yanzu tace masa a'a bayan muhalli da ya basu ya kuma share musu hawayen su alakacin da aka musu tozarci suka bar gidan da mahaifin su ya barmusu na gado. Ga makarantu masu tsada da duk silar Yazed din suka shige su. "Bakya so na ko Fareeha?" Kasa cewa komai tayi. Ta juyar da kanta waje tana duban tsallaken titi kawai. "Fareeha . Bakya so na ko? Kawai ki gaya mun. Ko zan dau rashin maganar ki a matsayin bakha kaunata ... Shikenan...." Ta runtse idanun ta da sauri tana jijjiga kai.. ko dan halaccin da ya musu ai bata ki ba. Domin zuciya mai halacci bata manta alkhairi komai girman sharri. "Ban tsane ka ba Yaya Yazed." Fa sauri ya juya yana duban ta. Saura kadan ya doke wani mai sayar da gwanda da sauran kayan marmari. "Is that a yes..? Kin amince da kokon barar soyaya ta Fareeha?" Hannuwan ta biyu ta saka ta tufe fuskar ta. Ya saki atttausan murmushi yana dukan sitiyari da hannun sa daya. Zuciar sa fes. Ransa yayi haske . Gangar jikin sa ta tsumu. Gabobin jikin sa na nuna annushuwa da amsar da Fareeha ta ba shi. Ya dan sunkuyar da kansa yana duban fuskar ta ta. "Fareeha..." "Uhm..." "Banda humming... Ki bude mun fuskar ki na dan kalla mana.. kinji?" Sam ta kasa cire tafukan hannuwan ta data rufe fuskar ta da su. Kunyar sa ta gama dabaibaye ta. Yazed jinsa yake tamkar sabon jaririn da bashi da wata damuwa... Sai wani dadi yake ji yana lumshe idanuwa. A haka har suka karasa gidah . Suna karasawa ta fita daga cikin motar da sauri. Yazed ya bude motar shima ya fito yana kiran sunan ta don tuni ta shige zata bar wajen "Fareeha.." 'naam." "Ungo mana...." Ya mika mata ledar naman daya da wata leda da fura aciki." Hannuwanta biyu ta saka ta karbu ledar ta masa godiya zata juya kenan ya riko gefen ledar ashe be saki ba. Yayi taku uku ya cimmata yana murmushi. Kasa kasa yace mata 'haka zaki wuce ki tafi ba dan kalamai? Uhmmmm? " Kunyar sa ta kara dabaibaye ta. Wai yau Yaya Yazed da ta duaka a matsayin yayanta shine ya cire kunya yake gaya maya kaunar ta yake. Kwata kwata ko kunya baya ji. "To ki ce mun sai da safe mana..." "Sai da safe Yaya Yazed.." "Gaskia ki dena cemun Yaya Yazed... Banaso. " "Sai da safe .. " ta fada tana kyakkyabe fuska. Hakan ya bashi dariya. Yayi murmushi kawai kafin yace da ita, "Sai da safe my cutie pie...I love you soo much." Juyawa tayi da sauri tabar wajen. Murmushi yayi kawai yabi bayanta da kallo yana girgiza kai Ji yake tamkar an yaye masa dukkanin wata damuwar sa. Ranar ya kasance cikin farin ciki marar misaltuwa. Ko dah Madeeha ta koma sashen su. Ta bawa ummy sakon yazed . Ummy ta saka Madeeha ta raba musu. suna ci suna hira. Sai bayan sunje kwanciyar bacci Fareeha ta sanar da Madeeha dukkanin abubuwan da yazed ya fada mata. Madeeha tayi farin ciki ba kadan ba ta kuma sake babbawa Fareeha shawarwari masu kyau . Ta kuma aminta da Fareeha ta bawa Yazed dama su fara soyayya. Don bashi da wani makusa ko wasu halaye na 'ki. Haka suka raba dare suna hira. Kafin daga bisani suyi sallar nafila su ka kwanta bacci. Madeeha ta riga Fareeha yin bacci. Don Fareeha ta jima tana mamakin Yazed da kalaman sa. Dakyar bacci barawo ya saceta... XOXO WRITES✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 44_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ ___ Exams suka fara ranga ranga...Kowanne dalibi na makarantar Birmingham ya shiga taitayin sa bisaga jarabawar da suka fara wadda itace zasu kare karshen ajin zuwa shiga na gaban sa. Wato next level.. Dukkanin kwanakin da akayi ana karatun ya zuwa farun jarabawar su da karewar su. Madeeha bata taba bari dede da minti daya ta tsaya da Rayyan ba. Duk hanyar da tasan zata hadu da shi sai ta dena bin ta. Duk layikan waya da yake siya yana kiran ta da tura mata sakwanni tuni ta tottoshe su ta goge. Gashi ta kulle duk wata kofa da tasan Rayyan din zai bi ya hadu da ita. Hakika ba karamin azabtar da zuciyar Rayyan din take ba. Tamkar wanda ya tashi daga ciwo haka yake rayuwa. Duk ya bi ya kare a tsaye. Fuskar sa tayi fayau. Idanuwan sa sun furfuto tubarkAllah. Data zana jarabawar ta zata bar cikin makarantar ta koma gidah. Rayyan yabu har ta kan Fareeha don son ganin Madeeha. Nan ma bai samu dama ba. Fareehan tace a'ah. Gefe daya itama Fareehan Yazed nata bibiyar ta data karbi soyayyar shi. Ta samu ummy da zancen. Ummy tayi shiru kawai can kuma ta bi su da cewar su mayar da hankulan su akan karatu... Su kuma cigaba da addua itama zata taya su da ita. Allah ya musu zabi na gari acikin dukkanin lamuran su. Musanman a bangaren mazaje na kwarai.. Haka dai kwanaki suka yi ta shudewa. Har Allah ya sa su Madeeha suka kammala jarabawar da suke yi. Akayi musu hutu na dogon zango. ... Rayyan ya kasa hakuri. Sukunin sa ya kai maqura. Ya kasa jure rashin ta a tattare da shi. Komai ya hadu yayi masa zafi. Ranar data kasance itace wadda dukkanin dalibai zasu kammala jarabawar su ta karshen zangon karatun ajujuwan da suke ciki., Rayyan da wurwuri ya kare rubuta jarabawar sa ya fita daga cikin dakin jarabawar ya zuwa kofar dakin da su Madeeha ke zana jarabawar ta su. Kanta a kàsa takardar jarabawar da ta ke rubutawa ya hango ta zaune cikin jallabiya baka. Ta yane kanta da mayafin jallabiyar. Ba kadan ba ta masa kyau. Tamkar ya shige ciki ya nufi inda take... Ya kasa hakuri. Ya nemi wajen wasu kujeru acan gefe daga bayan kofar dakin jarabawar ya zauna.. Shiru shiru yana dai ta jiran fitowar sa sai gata ta fito tana nannade takardar tambayar jarabawar / question paper .. Ta zura acikin jakarta tare da biron da ke hannun ta. Ya na hangota sai ga shi ya mike ya nufi inda take. Alokacin har ta fita daga harabar wajen dakin jarabawar zuwa farfajiyar faculty din na su Ya nufeta da sauri har yana tuntube. Sanye yake cikin manyan kaya farare tas da su. Samfarin riga da wando dinkin Bauchi. Bai saka hula akan sa ba. Kanannadadden kwantaccen gashin kansa na fulanin usul ya kwanta luf. "Madeeha..... "Ya kira sunanta hadi da sassarfa ya cimmata. Kin kula shi tayi. Ta sake yin sauri ta shiga tafiya. Bai fasa bin ta ba yana kiran sunan ta. "Madeeha ." "Dan Allah... Dan Allah! Ka kyale ni." "Madeeha please .." Katse shi tayi da sauri tana, "Please... Dan Allah ka kyale ni...." "Madeeha ba zan iya dena KULA ki ba wallahi... Kin MALLAKe duk wasu kafafe da ke cikin ZUCIYA ta... Madeeha dan Allah ki dena azabtar da ni akan laifin da ban aikata miki ba Madeeha... " Yamutsa fuska tayi. Tayi gaba da sauri . Ya cigaba da bin ta yana magana bai fasa ba... "Ke kadai ce nake gani kullum a cikin baccina, ke ce abar begena kuma ke ce wadda nake so, domin a gurin ki nake tsammanin samun farin cikin da nake fata. Ina son ki Madeeha. Ina kuma kaunar ki sosai ..Nesantar ki babban aiki ne da yake jigata zuciya ta, dama ace kin san halin matsi da takura da nake shiga da kuma shaukin son kasancewa a tare da ke da nake ji cikin zuciya ta a dukkan lokacin da na nesanta da ke da kin tausaya mun Madeeha..." Bata ce masa uffan ba... Tana dai ta tafiya yana bin ta yana magana shi kadai kamar sabon tabi. "Madeeha...I fell in love when our eyes first locked and still fall deeper every day...You carry my heart and my soul. There is nowhere else I'd rather be than be with you always and forever, no one else I would rather spend time with. I miss you when we are apart. You are my world and everything in it..." Tayi hanzarin saka hannu ta tsayar da white bus da ke tunkaro su. Kwandastar motar ya daga hannu yana, "Wajen mutum daya ne..." "Eh ni daya ce.." Suna bude motar tayi zuruf ta shige ciki. Komawa yayi da sauri inda ya ajiye motar zai shiga ciki sai ga zuwan su T-Boy, "Maza ina zuwa?" "Zamuyi magana anjima in shaa Allah..." Ya basu amsa da haka ya shige cikin motar tasa da sauri ya tashe ta. Dafifin dogon traffic jam yaci karo da shi tun daga wajen faculty din su madeehan zuwa gate din waje. Ba wata hanya da mutane zasu wuce inde ba masu tafiya a kafa ba. Wata motar ruwa ce da ke bawa dukkanin shuke shuken makarantar ruwa ta jirkice ta fadi awajen gate. Don haka ba masaka tsinke ta masu shiga da futa daga cikin makarantar.. Inda Allah ya temaka motar su Madeeha na shigewa tsautayin ya gitta motar ta fadi. Lekawa Rayyan yayi ya hango dafifin mutane da motoci fal. Ya koma ya zauna hannun sa daya akan sitiyari dayan kuma ya juyar dashi ta baya. Ransa duk a jagule ba bu dadi Wasa wasa sai da ya bata wajen mintina talatin duk da haka motar baa samu nasarar dauke ta ba. Takaici yasa ya juya baya ya hango wata yar hanya ya ja motar tasa baya ya faka ta awajen ya fita daga cikin motar. Kai tsaye ya futa daga cikin makarantar zuwa titi. Ya samu wani dan adaidaita sahu daya aje wata mata ya shiga ciki da sauri. "Yallabai Ina kayi?" Dan adaidaita sahun ya tambaye shi. "Sultan road..." "Tahh.. Dari biyar saboda kaga kai kadai ne." "To ba damuwa.* Nan da nan me adaidaitan ya tashi adaidaita sahun na sa ya ja su suka hau titi. Rayyan ji yake tamkar yayi fuffuke ya tashi ya ganshi agaban madeeha Ya riga ya yanke da zuciyar sa sai dai ko me zai faru ya faru..Dole ne yaje gidan su Madeeha. Inda taki amincewa da ganin sa to lalle zai nemi manyanta suyi magana.. "Aboki na ga rake.."Dan adaidaitan ya daga ledar raken da yake gaftara ya mikawa Rayyan "Godia na ke. A koshe na ke wallahi." "Kabar dadi.. Wato nake gaya maka rake duniya ne mutumi na.." "Allah sarki..." "Wallahi .. Allah ya zuba albarka a arake. Wallahi idan ka gutsuri rake... kai lamarin ba magana kawai. Fafet nake gaya maka.. Fafet (perfect).." Rayyan ahun ya bashi dariya. Ya murmusa sosai. Dan adaidaita na tafiya yana gaftarar rake ya cigaba da cewa, "Siyasar najeriya jagwal ce mutumi na.." "Allah aboki na?" "Yasin.. Yan kutukumar... Ni da zaa sayar da najeriya a rabawa kowa kudin sa ya kama gaban sa wallahi. " Rayyan ya kasa rike dariyar sa. Ya dara sosai yana girgiza kai. Dan adaidaitan ya daga hannun sa daya sama yana kwarara bayani. "Allah... Ko a bawa shugaban koriya ta arewa ya mulke mu ya koya mana hankali. Ko sojoji su karbi mulki. Allah wallahi." "Gaskiya kam" Rayyan ya fada yana jin kansa kamar ya futa daga ciki. Ganin sai wani tafiya dan sahun yake ahankali... "Talakawan najeriya bamuda hankali..akan ashana fa da burodi sai kaga mun sake zaben wadanda suka gasa mana aya a baki...." "Hakane kam..." "Ai shiyasa kawai sai addua da fatan Allah yazaba mana shuwagabanni na gari. Wadannan duk sun tsufa Dan balai ba zasu ba matasa ba. Kalli dai gwamnan mu Na'ilele Zanzabawa.. mutumin nan kudi kawai yake ciki." "Ai kwua... Dan Allah ko zaka dan kara gudu aboki na." "Yadda kace haka za'ai aboki na... " Dan adaidaita sahun ya fada. Hadi da kara gudun adaidaita sahun Rayyan sai kallon agogon sa dake daure a wutsiyar hannun sa yake. Ga surutan me napep da yaki rufe bakin sa. Me napep din ya sake dakko wata hirar yana mai nunawa Rayyan wani gidah a bakin titi. "Kai kudi suna inda suke mutumi na.me gidan nan daya rasu gidajen sa ashirin da uku a ikoyi da ke Lagos. Da k..... Rayyan bai karasa ji ba ya saka hannu ya danno earpiece din da ke kunnen sa. Ya juyar da kansa kawai... Ko da Madeeha ta koma gidah. Daman ita kadai su ummy ke jira sun gama shiryawa da kayan su dauke a akwati na har biyu. Tuni daman Fareeha ta karkare tata jarabawar tun da sassafe. "Dan Allah kuyi sauri... Kuje ku fara gano kawun na ku. Kafin sannan Hajiya ta dawo sai muyi mata sallama daga nan sai mu wuce tasha. "Tohm ummy insha Allah.." "Yauwa Allah yayi muku albarka...." "Aamin Aamin ummy." "Aamin Ummyn mu " Shiryawa suka karasa yi. Suka fita daga cikin gidan su uku.. Su biyu suna tafe a gaba. Sai Yayan su Junaid daga bayan su. Yazed ya sha kwanar gidan kenan ya hango su tsaye a titi suna jiran mota. Gangarawa yayi da motar sa wajen su. Idanun sa na tsayar da kallon su akan Fareeha da ke ta buya abayan Madeeha. Gayshe shi sukayi. Ya amsa yana mai sake tattare duban sa gaba daya ya mayar kan Fareeha. "Ina zaku je ne? Ba dai tafiyar tazo ba?" "Itace.... Amma yanzu zamu biya gidan kawun mu kawu Ashiru ne mu gayshe su sai mu dawo mu wuce can din." "Allah sarki. Allah ya bada ladan zumunci ku shigo na kai ku dan Allah." Ya karasa fada yana kannewa Fareeha ido guda daya. Duk suka shige cikin motar. Junaid agaba. Su kuma suna baya... Suna ta yar hirarrakin su a haka har suka karasa unguwar su ta da. Wato gyada road. An samu sabon gina gine na gidaje da shaguna na kasuwanci. Sosai cigaba ya wanzu ba lefi a unguwar ta gyada road. Har kofar gidan Yazed ya kai su sannan ya ce "Ina jiran ku idan kun gama.." "Ah ba zaai haka ba... Kar mu bata maka lokaci." Junaid ya fada masa yana murmushi. "Ba damuwa Allah... Zan jira." "Tohm shikenan mungode." Shigewa sukayi cikin gidan . Tun daga bakin kofa suke sallama..Gidan ya sake zama dan karami. Sashen da daa yake a matsayin na su Madeeha yanzun babu shi. Mutumin daya sai wajen ya gine shi ta can baya. Sam ba zaa ce dama ginin aciki yake ba. Daga soro kake jiyo kururwar kawu Ashiru yana bambamin masifa. Shi da matar sa Rahila ne suka cacar baki. "Sittin ta ubangiji kai ka dauka. Nera dari biyu da hamsin ana nan wajen kafin rufe budewar ido da rufewar sa sai naga wayam babu ka yashe? Kudin da sai da na kitse kai sama da uku kafin na hadasu..wallahi sai ka biyani." Ta karasa fada hadi da rarumo kwalar rigar sa ta rike. "Kinci haka kaza ta uban ki Rahila. Na tattaro na kwashe miki albarka . Ni zaki duba kice na dauka miki kudi?" "A hayye... Sandamu.... Yo ai ba yau farau ba. Rannan ma kai ka dauka mun nera dari kaketa jera rantsuwar aqeelu ne." Kici kici suka hau kokawa. Rahila ta daga shi ta nana da kàsa. Da ke karfin ba daya bane. Ta hau ruwan cikin sa tana bugu kenan su Fareeha suka shiga suna cigaba da sallama. Sam su kawu Ashirun basu ji ba sunata hayagaga. Tana zaune a ruwan cikin sa suka shiga. Badan ta sansu tun suna jarirai ba yau da tabbas ta karyata ganin ta da cewar ba su din bane ba. Saboda tsananin mamakin data shjga sunata gayshe ta ta kasa amsawa. Tana mai bin tun daga kan yan yatsunsu na kafafun su da kallo.da ke sanye cikin takalmi covered da ya shiga da kayan da ke jikin su. Tamkar larabawa haka take kallon su. Yau da ace akwai inji dake canza mutane to da ta tabbatarwa kanta kai su akai aka canzo su. "Ina wuni ...?" "Kawu..Ina wuni?" Suka shiga gayshe da su.. Rahila sai ta zama tamkar sokuwa ta kasa cewa komai. Kawu Ashiru ya jirketa dakyar yana mayar da numfarfashi. "Shegiya katuwa. Kin zaune ni da wannan malamalan cinyoyin na ki. Ina magana kinyi shiru...Me kike kallo ne haka?" Ya karasa fada yana sakin siririn tsaki . Yana daga idanuwan sa ya sauke akan fuskokin su. Madeeha, Fareeha da kuma Junaid. Da sauri ya mike yana gyara zaman rigar sa da matar sa Rahila ta hautsina ta ta chukurkuda... Ya buda katon bakin sa. Ya kurma wani uban ihu me hade da tsawa. "Uban me ya kawo ku gidah na?????? MX WRITES✓✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 45_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ ××Jikin su sai yayi sanyi sosai . Ganin duk wannan tsawon lokacin da suka dauka tare har yanzu kawun na su baya kaunar su sam. "Nace me ya kawo ku gidana iyye? Yan gaba da iska.." Fareeha da Madeeha suka hada idanu. Fuskokin su dauke da rashin jin dadin abunda kawun na su ya musu .. Junaid ya dan matsa daga inda yake zuwa kusa da kawun na su. Kawu Ashiru ya saka hannu ya tunkuda shi can gefe yana mai jifan sa da harara... "Kawu kayi hakuri......Zuwa muka yi mu gayshe da ku." Junaid ya fada yana mulmula kasan gwiwar hannun sa daya dauje da bangon da kawu Ashiru ya nana shi da shi.... "Na hada ka da hakurin na kwarfe dan abu ta kazar uban ka." Madeeha ta dan juya kafa zata tafi Fareeha ta riko hannun ta ... Ta hanata tafiya. Junaid ya musu alamar da su tsugunna. "Ina kwana?" Suka hada baki wajen sake gayshe da Rahila matar kawu Ashiru. Ta yamutsa fuska tana tabe bakin ta.. Ta daga yatsa daya tana mai dora shi akan su Fareeha. "Kwailin kuke... Allah ya shirya. Dubi yadda kuka kod'e kuka 'dashe... Allah ya kyauta. " Ta karasa fada hadi da mikewa tsaye ta shige cikin dakin ta. "Ba zaku tashi ku fita ba...?" Ya rarumo takalmi kafa daya ya nufe su da shi zai doka musu. Suka tsaya basu tafin ba. Ai kuwa ya fara rafka musu ta ko'ina..Junaid ya rike takalmin yana rokan kawun na su, "Dan Allah kayi hakuri... Kaji kawu?" "Laaa.. Rahila kina ji? Rama dukan da na musu zeyi. Ya rike takalmin. Shikenan shaudamun. Nace rafkamun...." "Ni na isa na dake ka kawu? Na isa na rama dukan da kake mana? Hakuri nake ba ka. Ka kyale mu dan Allah mu zauna mu gaysa kawu. Gayshe ku muka zo yi." "Idan ka sake maganar gayshe mu kuka zo yi da girman Allah sai na raba hannuwan ka da jikin ka. Kaga dan iskan ya... Bai karasa fada ba aqeel 'dansa ya shigo gidan da sauri yana dariya. "Ah Fareeha.. Madeeha... Junaid. Wallahi ku ne. Yara ke cewa kunzo nace bari na zo na gani ko dagaske suke. .." "Mune Yaya aqeel.." "Mune Yaya " Suka shiga amsa shi. Yanata farin cikin ganin su. Ya yinda kawu Ashiru ke dankara masa harara. "Ban dari biyu dan kani na." Aqeel ya dubi Junaid ya fada yana mai sosa keyar sa. Junaid ya danyi murmushi ya zaro gudar dari biyar daga cikin dan kudin da yake samu a kasuwar sabon gari shagon abokin sa da ke siyar da shaddodi da atamfofi da kayan yara..Junaid din ne ke jiran shagon na sa duk ranar da ya tashi daga makaranta. Aqeel ya saka hannu biyu ya karba yana shararawa Junaid godiya. "Ba zan taba mantawa da kai ba a rayuwata Junaid. Pi network na fashewa da girman Allah zan saya maka jirgi da gidah a kasar turkiya, Ina nan ina mining ... Kaji ko? Junaid yayi murmushi kawai. Har yanzu yayan na su bai dai na maganar pi network ba ... Yar ledar da ummy ta cika ta musu ita da omo a babbar leda da sabulan wanka dana wanki tace su bawa kawun na su. Ita Fareeha ta mikawa aqeel don tasan kawu Ashirun ba karba zeyi ba.. "Me muka samu? Laa Umma kunga abun arziki" Kawu Ashiru ya saka hannu ya buge ledar hannun aqeel a kàsa. Ya kwasa yayi kan su Fareeha suka fita da gudu. Banda Junaid da ke tsaye kawu Ashiru nata rafka masa takalmi a hannu. Sai daya ga dukan yaki ci yaki karewa ne yasa ya fuce wajen shima da sauri ya yinda kawu Ashiru ya bi bayan su yana saukar musu da rundunar ashariya. Aqeel nata bashi hakuri.. "Yan haka kaza ta uba.. Idan na sake ganin kafar dayan ku anan da girman Allah sai na datse ta. .." Fada yake sosai idanuwan sa a rufe ko ganin Yazed beyi ba. Yazed ya girgiza kai kawai. Ya karasa wajen kawu Ashirun yana gayshe da shi. Sai a sannan kawu Ashirun ya daga kai ya sauke akan Yazed din. Ya shiga kakaro murmushi yana cewa, "Lafiya kalau yaron kirki.... Ya mutanen gidan?" "Sunan kalau Alhamdulillahi... " Kawu Ashiru ya sake daga yatsa yana nuna su da su. "Kuje can gayyar tsiya... Wanda baa san usulin mahaifiyar ku ba... Na datse zumuncin da ke tsakanin mu da ku. Kar shege da shegiyar da suka sake dakko kafafun su suka zo gidana.. Kai kuma yaron kirki kuyi ahankali domin tsintacciyar mage bata mage." Ya juya ya fadawa Yazed kafin ya shige cikin gida yana jera tsaki wani bayan wani.. Jikin su dik a sanyaye.... Gefe daya kunya duk ta lullube su..Musanman Fareeha da soyayya ta shiga tsakanin su da yazed din.. Haka dai suka shiga mota... Duk a takure. Yazed din ya tashi motar suka dauki hanyar komawa gidah.. ============ Sannu ahankali haka dan adaidaita sahun ya kai shi har kofar gidan su Madeeha.. Ya zaro kudin sa ya mika masa. Tsayawa yayi yana bin layin da kallo kafin ya sauke kallon sa akan gidan da su Madeeha ke cikin sa. Masu gadi ya gani a kofar gidan su biyu. Ya karasa kusa da su ya mika musu hannu suka gaysa. "Dan Allah tambaya na ke...." "Toh Allah yasa mun sani.." "Madeeha na ke nema ko tana ciki?" Daya mai gadin ya daga kai kafin yace, "Sun fita ba dadewa can..." "Fareeha fa?" "Tare suke da Yayan su ma... Da oga Yazed." Rayyan ya daga kai... Ya janyo kásan leben sa ya taune yana mai furzar da iska daga bakin sa. Kafin ya sauke idanun sa akan agogon da ke daure a hannun sa. Komawa yayi dan gefe ya zauna hadi da zaro wayar sa ya shiga dubawa.. Ba dadewa can tamkar ance ya daga kai... Yana daga idanun sa ya sauke akan matar data futo daga cikin gidan . Hannun ta rike da yar jakarta ta hannu. Gefen ta kuma akwatuna ne... Wata mota ta tsaya agaban ta... Ta bude gidan gaba ta shiga.. Bayan masu gadin sun temaka mata da zura akwatunan a bayan motar.. Ji da ganin sa ne suka dauke na yan wasu dakikai.. Kafin ya sake bude idanun ya dora akanta tuni har motar taja sunbar wajen. Mikewa yayi da sauri ya nufi inda yaga motar tayi ta sha kwana ta koma babban titi. Jikin sa har rawa yake. Ya matsa wajen masu gadin yana cewa, "Dan Allah matar data shiga mota yanzu agidan nan take?" "Eh ai itace mahaifiyar su Madeeha d... Bai karasa ba daya mai gadin ya rafkawa dayan me maganar harara. Ya dubi Rayyan yace da shi, "Kai din wanene? " "Afuwan... Sunana Rayyan ..Makarantar mu daya da su Madeeha din.. Sannan nan gidan da ke jikin nan din da kuke gidan kanin mahaifina ne.. Ba macuci bane ni." "Bance maka macuci ba ai.kasan duniyar ce yanzu ta baci." "Hakane... Kuna da gaskiya ai..." Jkkin sa ya shiga ingiza shi da tarin tambayoyin da suka kusan chaza masa kai.. maganganun Na'eem na baya nata dawo masa. Da hotan da ke agaban Hajia Fadila kakar su kwanakin baya... Cikin tunane tunanen ne da maganganun ke dawo masa sai ga dawowar su Yazed. Lokacin Rayyan ya juya baya yana lalubo number bappan su. Dai dai lokacin da wayar Junaid ta fara kara ummy ta kira shi tana ce masa suna wajen Ina? Ga mota Hajiya mahaifiyar su Yazed ta bayar akai su har kauyen... Nan Junaid din ke fada mata ai suna tare da yazed ma yace zai kai su sunzo daukar ta da kayan su. Fita yayi daga cikin moyar ya shiga cikin gidan da sauri ya dakko chazar sa da ya manta ta akan ta socket din da ke jikin window din dakin sa. Yana saka kafa ya futa wajen gidan ... Rayyan ya nufe shi .. ya bashi hannu suka gaysa. Nan da nan yayiwa Junaid din bayanin wanene shi da abunda ya kawo shi. Junaid din ya kada kai yana kallon sa kawai... Domin su Fareeha sun sanar da shi komai... Ya yaaba kwarai da hankalin Rayyan din.. Don haka yace masa yanzu dai garin zasu bari sai wani lokacin. Rayyan ya takura har sai da junaid din ya bashi number wayar sa. "Dan Allah inason magana da Madeeha.." "Sauri muke ne wallahi.. mahaifiyar mu tana jiran mu. " "Ko minti daya?" "Banason tauye dokar mahaifiyar mu ne.. Kabari idan komai ya wuce zaku cigaba da mu'amalar ku da Madeeha.. Kayi hakuri." "Ganin ta kawai nake son yi." Yadda ya saukar da kimar sa. Ga wani mutinci da kwarjini da Rayyan din yayiwa Junaid ... Hakan yasa Junaid din kada kai kawai... Ya janyo wayar sa agaban aljihu ya danna kiran Madeeha. Dake gaban motar titi yake kallo sam basusan dawar garin ba.. "Hello...'Dan zo Madeeha." Yana gama fada ya katse kiran.. Madeeha ta fito daga cikin motar tana tafiya ahankali. Bayan su ta gano su biyu. Zuciyar ta na mata waswasin shine bata aminta ba. Ai kuwa tana karasawa ta tabbatar Rayyan din ne... "Madeeha..." Ya fada kasan makoshi yana narkar mata da manyan idanun sa tubarkAllah... Batace komai ba ... Ta dai saukar da idanuwan ta kasa tana wasa da yatsun ta na dama... Murmushi yayi kawai. Ya juya ya kalli Junaid.. ya sake bashi hannu sukayi sallama. "Nagode aboki na.." "Ni ne da godia.." cewar Junaid.. Rayyan ya juya yabar wajen yana mai waiwayen Madeeha... Yana tafiya Junaid yace da ita, "Ya nata hadank da Allah... Kallo kawai . Shi ya sa na kira ki " "Ummu tace kar na sake kula shi." "N sani ai kuma baki kula shin ba. Kallon ki kawai yayi kamar yadda ya roka...Gayen nan fa bashine mai laifi ba. Ki daina azabtar da shi. Ko da yake maganar na gaba da ke kika bi kinyi gaskiya... Toh Allah ya shiga lamarin" "Aamin.." Ta amsa shi jikin ta a sanyaye. Mota suka koma... Alokacin Yazed da Fareeha sun dan yi yar soyayyar su. Yazed ya tashi motar suka bar wajen. Kai tsaye suka wuce babban titi inda direba da ummy suke. Yazed yayita rokan ummy kan shi zai kai su. Dakyar dai ummyn ta amince ganin kar ta bashi wahala. Aka ciro kayan aka mayar motar Yazed, suka dauki hanyar kauyen da zasu na... *****RAFIN KANYA**** MX WRITES✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 46_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ --- Cikin ikon Allah da buwayar sa su Madeeha suka shiga kauyen rafin kanya.. dandazon yan talle sukayi kan su suna talle, "Sai soyayyiyar gyada.... Ga mayi... Ga awara da yaji... Ga rogo.." Kowacce ta shiga tallata yan kayayyakin da take sayarwa. Yazed yayi murmushi ganin sunata zuro masa leda.. Ya zura hannu a aljihu ya dakko gudar nera dubu daya ya mika musu, "Gashi nan ku raba.." "Mungode alaji. Allah ya kai ku lafiya ya dawo da ku lafiya .." cewar dandazon yan tallan. "Aamin .." dukkanin su ka amsa.. Ahankali bisaga kwatance da nunen Junaid... Yazed ya kai su Madeeha har kofar gidan su Innarajo.. "Sannu da kokari dan albarka. Allah ya saka maka da alheri. Allah ya yalwata arzikin ku ya cigaba da shiga cikin lamuran ku ." Ummy ta shiga yiwa Yazed addua. Shi kuwa sai lankwashe kai yake yana mai susa keyar sa cike da kunyar ta... Don a matsayin surukar sa yake kallon ta. Ba shida wani buri yanzu fyace na MALLAKar Fareeha... Haka dai suka shiga cikin gidan bakin su dauke da sallama harda Yazed. Sukayi kansu sunata musu maraba.... Aka dakko katuwar tabarma aka shimfida musu.. Suka zazzauna anata yan gayshe gayshe.. Gwaggo ta kawo musu katuwar kwarya cike da fura da nono da yan kofunan silver ta ajiye agaban su. "Wannan ne ban sheda shi ba." Gwaggo ta nuna Yazed da yatsa tana murmushi. "Shine wanda ta dalilin sa muka samu matsugunin da muke ciki. Ci da shan mu. Sutura, magani kai komai dai wallahi gwaggo sun dauke mana .. " "Ma shaa Allahu. Allah ubangiji ya saka musu da alheri ya albarkaci zuriyar su."Gwaggo tayi addua . "Aamin Aamin.... " Suka amsa Baki daya... Suka shiga hirar yaushe gamo... Gefe daya kuma shinkafa da wake ne aka kawo musu. Borkindo yaje ya sayo soyayyen kifi a bakin kasuwa suka dora akan abinci suna ci. Suka kora da ruwan sanyi. Bayan sun kammala ci ne Yazed ya tashi zai tafi. Alokacin innarajo ta farka daga baccin da take yi.. Gwaggo ta sanar mata da zuwan su Madeeha. Duk kuwa da bata ganin su saboda makantar da take da ita... Ummy ta sanar mata da zuwan Yazed din da wanene shi... Innarajo tayi ta masa addua tana shi masa albarka. Haka dai suka cika shi da kayan kauye da tsintsiyoyi. Da ya kai wa mahaifiyar su ... Madeeha da Fareeha da Junaid ne suka raka shi har mota suka saka kayayyakin a booth. Daga nan Junaid ya bashi hannu sukayi sallama.. Madeeha ma ta masa sallama ta koma cikin gidah. Guri ya zama daga Yazed sai Fareeha a tsaye a jikin motar sa. Ya gyara zaman hular kansa yana kallon ta kasa kasa. "Sai yaushe zaku dawo?.... Na fara kewar ki." Fareeha kunya duk ta kamata......Ta saka tafukan hannayen ta ta kare fuskar ta. Ya sake lankwasar da kai yana duban ta ... "Uhm.... My baby... Nace zan yi kewar ki sosai." "Lokaci yana ja..." Ta fada ahankali tana lankwasa yan yatsun ta.. "Bana ganin komai banda ke... Kunnuwana basa jin komai sai zazzakar muryar ki mai dadin sauraro.." "Uhum.." "Fareeha.." "Na'am..." Ya furzar da iska daga bakin sa..Kansa akan agogon da ke daure a wutsiyar hannun sa yace, "Bari na tafi...." "Tohm Allah ya kiyaye hanya.." "Ba 'dan kalamai... My baby... Babu?" Shiru tayi. Ta kasa cewa komai.. "Tohm.. Na tafi kenan?" Ta dan kalle shi ta kauda kai, "Allah ya kai ka lafiya.." "Aamin My baby... Kuma Allah ya dawo mana daku lafiya. Zanyi kewar ki sosai... Ke fa?" Murmushi kawai tayi. Ba tace da shi komai ba. Yazed ya sake gyara tsayuwar sa. "Shikenan ba abunda zaki ce?" "Ni ma" "Ke ma me?" "Zanyi kewar ... K....a" Ta fada a rarrabe tana saukar da kai da sauri. Yazed yayi murmushi. Abunda yake son ji dama kenan.. Ya sake rankwafawa yace da ita, "Allah ya kare mun ke... Ya tsare mun ke." "Tare da kai..." Ta sake fada tana murmushi itama. Bude kofar motar yayi ya shiga ya zauna ya tasheta... "Kije ...Sai naga shigewar ki ciki zan tafi.." Wani murmushin ta sake yi masa da ya kara mata kyawu akan kyawun da take da shi.. Tafiya tayi ta shige cikin gidah. Shi ma ya ja motar lokacin daya ga ta shiga ciki. Ya hau kan titi ya dauki hanyar komawa cikin garin na kano.. °°°°°. ,°°°°°. °°°°°. Ko da ya bar kofar gidan na su... Titi ya nufa ya samu adaidaita sahu ya shige ciki. Dan adaidaita sahun ya kai shi har cikin makarantar ta Birmingham. Rayyan ya shiga motar sa ya tayar bayan ya sallami me dan sahun. Yana tuki da wayar sa a handsfree ya kira Na'eem.. Bugu biyu ya dauka suka gaysa... "Na'eem matar nan da kake gayamun makociyar ku yau na hadu da ita.." "Allah sarki!! Na kwana biyu ma ni banganta ba. Dama sau biyu na taba ganin ta." "Kai kamar har ta baci... Anya ba ita.. Kit kiran ya katse. Rayyan ya dauki wayar da niyyar sake kira kawai yaga wajen tambarin sunan layin waya na rubuce da manyan bakin 'no service..' Ya saki siririn tsaki hadi da ajiye wayar a gefen kujera ya kara gudun da yake ya nufi gidan su.. Ko da ya isa gidan.. nabeelah ya tarar a parlor tana kallon drama din pretty little liars.. Ta gayshe shi ya amsa fuskar sa a sake. Kai tsaye ya shige dakin da mahaifiyar sa ke jinya. Bakin sa dauke da sallama ya zauna... Ta dan juyar da fuskar ta gefen sa. Ya gayshe ta ta amsa dakyar saboda azabar ciwo. Hannun ka baya rubewa ka yanke ka wullar. Haka ya shiga yi mata adduar samun lafiya da gafarar ubangiji. Tukun sannan ya nufi gidah kansa tsaye. Yana shiga da motar sa. Ya hango babbar motar da suke tafiya da ita idan zasu wani garin duk yawan su. Bappanin sa ne su uku sai Hajiya Fadila kakar su da kuma Anty Kulu matar Bappah Haydar kuma mahaifiya ga su rayhan da Na'eem. Gayshe su yayi dukan su yana bin motar da kallo. Hajiya fadika tace da shi, "Dan yaye kauye zamuje.. ka dawo adaidai dama yanzun na ke son cewa a kiramun kai nace maka zamuyi tafiya. Yi maza ka shiga ciki kaci abinci kaji? Mu ma ba dadewa zamuyi ba da yardar Allah.." Tace da Rayyan fuskar ta qumshe da farin ciki. "Tohm Hajiya... Allah ya kai ku lafiya ya dawo da ku lafiya." "Aamin Yaa Rabbi..." Ya dan saka hannu ya sosa keyar sa yana kallon Hajiyan. "Wani abun kake so ne dan yaye?" Rayyan ya girgiza mata kai yana dan girgiza takalmin kafar sa daya.. "Ka tabbata?" Ta sake tambayar sa. Domin ta gano akwai abunda yake son cewa, Jan kasan leben sa yayi ya ciza kafin yace, "Hajiya.... Wata nagani wallahi kamar su daya da su Bappah." Gaban Hajiya Fadila ya yanke ya fadi. Ta dube shi cikin rawar jiki da baki.. Yayin da su bappan ma sukayi kansa suna jiran karin bayani. "A Ina ne Rayyanu?" Hajiya Fadila ta tambaye shi cikin kidimewa.. "A kusa da gidan Bappah Hydar." Alhaji Hydar yayi murmushi . Duk suka juya suna duban sa yace "Hajiya dama na gaya muku ai .. Inde ba gizo take mana ba Allah hadiyya ce." Hajiya Fadila ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin tace, "To ai ita wannan kace daka bincika sunan ta hadiza aka ce maka ko?" "Kwarai haka zancen yake Hajiya." Hajiya Fadila ta sake sauke gwauron numfashi kafin tace, "Muje dai kauyen da aka fadadin.. Allah kuma ya amince mana Amin." "Aamin..." Suka hada baki wajen amsa adduar ta. Motar suka shisshiga. Bappah Harith ne me tukawa da Hajia Hindu a gefen sa. Su kuma su Hajiya suka shiga baya yayinda kujerar tsakiya Bappah Hydar ne da anty Kulu. Sai kuma kujerun karshe bappa Hammad ne da Hajia Fadila. Rayyan bai dena kallon su ba har suka fice daga gidan sannan ya saka kai ya shiga ciki bakinsa dauke da adduar fatar samun nasara... ××RAFIN KANYA×× Basu wani dau tsawon lokaci ba suka karasa kauyen na rafin kanya.. Hajiya Fadila da ke can baya ta dan daga murya kafin tace, "Kun ce su Asabe da dan ta Yusha'u tuni sun karasa kauyen ko?" "Eh Hajiya.... Yusha'un ma yace zasu zauna a sakateriyar kauyen kafin mu karasa." "To Alhamdulillah.." Suka karasa wajen sakateriyar kauyen..Suka dauke su . Asabe ta shige wajen Hajian itada Anty Kulu. Yusha'u kuma suka zauna shi da Bappah Hammad .. A haka suka karasa har kofar gidan bisaga kwatance... Wani yaro suka tura ciki kan ya yi musu iso kafin su shiga.. A lokacin kuma Innarajo ce taketa surutai tana mai nanata, "Allah ya bayyana miki iyayen ki... Allah yasa karshen wahalar kenan... Zo ki karbi kudin makarantar ki tafi." Ummy ma gafenta tana zubar da hawaye.. Dan hotan su da ke yar jakarta ta zaro tana kallon su su uku. Ta saka hannu tana shafa fuskokin su. Ya yinda hawaye daya na bin daya suka shiga reto a kyakkyawar fuskar ta. Su Madeeha ma hawayen suka shiga zubarwa... Bakunan su dauke da adduar samun farin ciki ga mahaifiyar ta su ummy. Yaron ne ya shiga yayi sallama. Hadi da cewar wasu mutane da suka zo daga birni cikin wata zungureriyar mota suna neman a musu iso su shigo ciki. Borkindo ya mike da yar rediyon sa a hannu ya fita. Ya dan jima kafin ya shigo da sauri yana hamdala. A jere suka shiga cikin gidan. Lokacin su ummy na kallon borkindo da son sanin karin bayanin game da farin cikin da yake yana hamdala. Hajiya Fadila ce agaba. Tana dogara yar sandarta tayi sallama ta shiga cikin gidan. Idanun ta suka sauka akan ummy da ke yiwa Innarajo firfita. Take jikin ta ya hau rawa. Labbanta sukayi mata nauyi. Idanun ta suka shiga haska mata fuskokin ta tun tana kankanuwar ta. Cikin rawar baki da jiki tace, "H a d i y y a h........." Ummy ta daga kai da sauri ta sauke akan Hajiya Fadila. Rabon da a kiira ta da sunan tun tana kankanuwar ta ba zata taba mantawa ba. Domin tuni lokacin da rikon ta ya koma hannun su Innarajo yan kauyen basu iya fadar sunan ba sike kiranta da hadiza, shikenan sunan ya bita. Har girman ta ana kiran ta da Malama hadiza ... MX WRITES✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 47_ _ZAFAFA BIYAR 2023__ _____ "Hadiyyah...!!!" Alhaji Hammadu da Alhaji Haydar suka fada a tare.. Ummy ta mike da sauri ..muhucin hannun ta ya fadi a kàsa .. Jikin ta ya dau rawa da bakin ta. "Ya Haydar... Ya Hammadu?" Ta fada sunayen su ... Hajiya Fadila ta fashe da kukan farin ciki.... Hawaye suka shiga kwarara a idanuwan tah.. Dogarawa take ahankali har ta karasa wajen ummy data sandare a tsaye. Gaba daya gani ta ke mafarki ki take. Kana kallon ta kasan jinin su daya da ummyn da kuma Alhaji Hammadu da Alhaji Hydar da Alhaji Harith shima ya dakko kyawun su. Hajiya Fadila ta saka hannun ta ta riko na ummy tana duban tah sosai. Har ta yar tawadar da ke gefen hancin ta tun tana kankanuwar ta tana nan bata fita ba.. "Hadiyya..." "Na'am.." ummy ta fada hade da fashewa da kuka... Gaba dayan su mamaki ne ya rufe su. Su Madeeha da su gwaggo kuma farin ciki suke akan burin ummy ya cika. Ta hadu da jinin ta. Ko sau daya da bakin ta bata taba gaya musu batada dangantaka da su Innarajo ba. Gwaggo ce ta zaunar da su ta gaya musu komai. Da suka fadawa ummy game da abunda gwaggon ta gaya musu. Murmushi kawai tayi tace eh... Amma dai batada wanda suka zarta su innarajon a yanzu... Kana kallon su kasan yan uwan juna ne kuma na jini. Saboda madaukakiyar kamar da suke da ita... Alhaji Hammadu hannun sa na rawa yayi nuni da ummy yana kallon su Harith. "Itace yar uwar mu wato kanwar mu da muke uwa daya uba daya kamar yadda Hajiya ta gaya mu ku. Yan uku ne mu Hajiya ta haife mu. Ni Hammadu , Hydar da ita Hadiyyah... Allhamdulillahi Yaa Allah!!" Yana karasa fada ya dubi gabas yayi sujjada yana mai sake yin hamdala ga Allah buwayi gagara misali da ya hadasu da tagwan haihuwar su bayan shudewar shekaru masu tarin yawa.... Ummy ta rungume Hajiya Fadila tsam a jikinta. Dukkanin baki dayan su kuka suke yi. Ciki harda Alhaji Harith. Don ba ranar da zatazo ta wuce ba ayi zancen Hadiyyah (Ummy)ba.. "Ashe rai kanga rai Umma Tah.? Ashe idanuwana zasu sake ganin ki Umma Tah... Nayi kewar ki da yan uwana Umma Tah. " "Mu ma haka Hadiyyah... Mu ma haka.." Hajiya Fadila ta amsata tana sake rungume ta tsam a jikin ta. Baki daya sauran yan uwan tausayin su ya sake shigar su ..Haka kawai a raba 'ya da uwar ta.. Bayan sun kammala koke koken su... Sabuwar hira ce ta shigo ta yaushe gamo? Sunata tuno baya... Ummy ta juyar da hannu ta na kiran su Madeeha da suka shige daki. Fitowa sukayi Fareeha agaba, Madeeha na biye da ita a baya da Junaid. Suka tsugunna har kasa suka gayshe da su cikin girmamawa, Ummy tayi murmushi tana mai nuni da yatsa ga su Fareeha, "Ummah ta... Wannan shine Yayan su na faari.." "Ma shaa Allah..." "Haba? ma shaa Allah..." "Ma shaa Allah..." "Ya sunan su...?" Suka shiga tambaya suna bin su da kallo cike da kauna, "Sunana Junaid.." "Ma shaa Allah..." "Wadannan kuma yan biyu ne .. Fareeha ce wannan ga kuma Madeeha.." "Ah ma shaa Allah... Alhamdulillahi.. Kai tubarkAllah... Ma shaa Allah... Sun debo kyawun ki ... Ma shaa Allah Hadiyyah ke ma ashe kinada yan biyu..?" Haka dai kowanne ya shiga tofa albarkacin bakin sa akan yan biyun da kuma Junaid gwanin ban sha'awa. Ummy ta sake nuni da Innarajo da ke kwance akan katifa tace, "Wannan itace Innarajo... Wadda ta zamemun mahaifiya tun da karancin shekaruna ya zuwa aurena.... Wannan kuma sunan ta Gwaggo... Kanwa ce ga Innarajo .. Ga borkindo Yaya ne agare ni shi din 'dan Innarajo ne tare muka tashi.. wannan gambo ne da ne ga gwaggo... Wanda shima tun yana karami yake agurin Innarajo." "Ma shaa Allahu... " "Allah ya saka muku da alkhairi da rikon Hadiyyah da kuka yi.." "Jazakum Allah bil jannah..." "Allah sarki... Hadiyyah. Mai gidan na ki anan garin yake ?" Ummy ta girgiza kai kafin tace, "Acikin garin kano yake ..Marigayi sheikh sufyan zubair da ke gyada road. Allah ya masa rasuwa.. Gidah daya muke da kanin sa Ashiru .. Kafin rayuwa ta juya mana... Wasu mutane masu dattako suka bamu matsugunin zama agidan su da ke unguwar.... Ah.. unguwar..." "Sultan road..." Madeeha ta karasa mata.. "Yauwa sultan road.. cin mu da shan mu da tufatarwa da makarantun yara.. Kai komai dai sun dauke mana .Dan siyasa ne ma na majalisar jaha ta mazabar gyada road..." "Okay ko Alhaji Abdulrashid?" "Shi..." "Allah ya saka musu da alheri suma... Allah ya biya su " "Aamin" suka amsa baki daya.. Asabe da ke gefe ta dubi Hadiyyah tace da ita, "Hadiyyah kin gane ni?" Ummy ta dan kalleta na yan wasu mintoci kafin tace, "Asabe...?" Asabe tayi murmushi tana duban Hajiya Fadila, "Hadiyyah ta gane ni..." "Ai dama tun suna kankana kin manta tana maqale mkli?" "Tabbas anyi haka.. Kingsne wannan?" Ta nuna mata Yusha'u Hadiyyah (ummy) ta girgiza kai tana murmushi, "Bangane shi ba gaskiya." "Ai dama ba lalle ki gane shi ba gaskia tunda ko a shekarun baya ya 'daraku sosai.." Borkindo ne ya dawo daga bakin kasuwa daya tafi bayan shigar su Hajiya fadila. Hannun sa dauke da katuwar kwarya cike da fura da nono a dame harda kankara kananu aciki da kwakwa. A gaban su ya ajiye ta ya dakko kofunan su silver na baki ya sake ajiyewa a gefen furar yana fadin, "Bismillan ku yan uwa ." "Sannu da kokari dan nan... Allah yayi maka albarka kaji? Mungode kwarai Allah ya saka muku da alkhairi... Amin" Hajiya Fadila ta fada tana murmushi...Kafin ta sake cewa "Zo Madeeha da Fareeha  ku zuzzuba mana.." "Toh" suka hada baki Kafin daga bisani su shiga zuzzuba musu furar a kofunan suna mika musu. Hajiya Fadila sai binsu ta ke da kallo cikin kauna marar gauraye. Idan ta kalli Hadiyyah (Ummy) ganinta take yar karama kamar a baya .. Ta sauke zuciya katuwa kafin tace, "Allah yayiwa mahaifin ku rasuwa Hadiyyah.. ya rasu shekaru inaji biyu da rabi ko Hydar?" "Eh hakane Hajiya..." "Ladiyo matar sa kuma .... Ta hadu da babbar lalura da su Hammadu suka je gano kauyen na ku rannan.. Suka dauke ta suka kai ta asibiti aka babbata magunguna.." "Allah ya jikan sa da rahama.... Allah ya gafarta ma sa. Ita kuma Allah ya bata lafiya." "Aamin " suka amsa baki daya . Gwaggo ta matsa kunnen Innarajo tana mai nanata mata iyayen hadiza (Hadiyyah) sun bayyana.. Innarajo ta kada kai.... Hawaye daya na bin daya ta shiga yi musu addu'oi hadi da nuna barka da kuma farin cikin sake ganawa da sukayi da yar su hadiyyah bayan shekara da shekaru.. Tana daga kwancen idanun ta a rufe na makantar tace, "Ba zan manta ba.... Da rana haka .. Anyi ruwa gari yayi sanyi na damuna... Muna bikin kanwata gata nan a zaune Haire (Gwaggo) Zamu tafi kai amarya daga Maiduguri zuwa Yobe Amman ba motar mu daya da su ba.....Ni da wasu yakumbon mu su uku muke da yarana guda biyu Fanta da kuma Borkindo gashi can...Sai motar mu ta lalace. Direban motar ya taro wata ya saka mu aciki daga jihar Maiduguri zuwa jihar yobe.... Anan muka hadu da ita yar uwa ga yarinya hadiza (ummy) data tashi a wurin mu da wasu sauran mata. sunanta Fatsuma idan ban maanta ba.." "Tabbas haka sunan ta yake.... Fatsuma kanwa ce ga mahaifin su malam haladu mai rasuwa..."cewar Hajiya Fadila mahaifiya ga su Hadiyyah.. Su ummy suka tsaya suna bin Innarajo da kallo suna kuma sauraron ta yadda take bada labari tiryan turyan ranar ba surutai da take yi... "Yauwa... Da wannan yarinya Hadiza akan cinyar ta.. Munata hira ana tafiya. Ashe wai direban motar tamu bacci ya kwashe shi.. Motar ta kwache masa... Nide naga motar na tagal tagal. Masu salati nayi, masu addua nayi da masu kurma ihu... Daga nan bansake sanin meya faru ba.. kawai naga duhu ba haske kwata kwata shikenan ban sake sanin meya faru ba....Naji dai sanda ake tambayar yaran waye wannan su biyu mace da namiji? Nace 'ya'ya na ne.. Ashe abunda bansani ba... 'Fanta macen ta ra su. Borkindo ne kawai namijin yayi rai. Sai wannan yarinya Hadiza sune yaran da ake cewa sun yi rai..... Dukkanin yan motan sun rasu ciki harda yan uwana da muke tare.. Sai wata mata da ita aka nufi asibiti da ita ranga ranga.... " Tana kawowa nan ta fashe da kuka... Hawaye daya na bin daya suka shiga reto a fuskar ta. Suka shiga bata baki ... Hajiya Fadila da itama hawayen take tace, "Allah ya jikan su da rahama... Allah ya gafarta musu Amin.. Ai Fatsuma bayan ta dauki hadiyya ta tafi bamu sake ji daga gareta ba. Sai labarin rasuwar ne ya riskemu. Tabbas ance manya biyu ne da yara biyu sukayi rai. Amman duk yara biyun wai yaran mutum daya ne.. Dan ko gawar bamu gani ba ta Fatsuma ance baa ganewa ma... Munyi kuka don har ciwo muka kwanta ni da yarana duka..To bayan haka abubuwa da dama sun faru har ta kai ga rabuwar auren mu da mahaifin su .. Bayan nayi idda kuma Malama Asabe gata atare da mu. Itace wadda tayi silar aurena da mahaifin Harith.. Wanda kafin aure na da shi...Shine bawan Allah wanda yake sawa Malama Asabe idan tayi kosai da kunu ta dinga bawa marasa hali shi a sadaqah.. Allah ya hada aure na da shi...Shine zamana ya dawo Kano.. Ya rike mu duka ni da yara na biyu tamkar shine mahaifi a agare su. Dukkanin wasu hakkoki da uba kewa yaran sa marigayi Owais haka yakewa su Aliko Hydara.  Har Allah ya azurta mu da samun Harith qani agare su. Bajimawa sosai kuma Allah ya karbi ran Owais.... Duk tsawon shekarun nan lungu da sako iya saninmu babu inda bamu kutsa ba don neman gaskiyar lamari akan hadiyyah... Labari yazo mana kan ai Hadiyyah ana kyautata zaton tana raye.. Amman inda take dinne baa sani ba..Muna ta addu'oi da kai kokenmu ga Allah sai kuma ga labari me dadi ya riske mu na sanin inda Hadiyyah ta tashi...Kafin sannan Aliko hydara gashi a zaune kwana ki can yake cewa damu Hadiyyah saboda maganar ta da akeyi ta fara masa gizo da wata mata da ke makwantaka da gidan sa. Da ya tambayi wacece ita? akace sunan ta Hadiza ... Sai kuma jikoki na ma su biyu sun ce sun ga mai kama da kanwar bappanin su a makotan gidan Aliko hydara.. Alhamdulillah! Alhamdulillahi! Alhamdulillahi! Dukkan yabo ya tabbatar ga Allah madaukakin sarki ... Sannan dole ne mu miko godiyar mu marar iyaka agare ku.. Mungode da riqon Hadiyyah da kukayi tamkar diyar da kuka haifa acikin ku. Tun tanada karancin shekarun ta ya zuwa girmanta har zuwa auren ta... Allah ya saka muku da mafificin alkhairin sa. Allahumma Aamin..." Innarajo ta saka hannu tana goge nata bawayen. cikin rawar baki da jiki tace, "Bansake sanin inda kai na yake ba... Ashe sai da na kwana na wuni kafin na farfado.. Bayan na farfado ake sanar mun da nayi hakuri na fawwalawa Allah lamurana... Domin baa gama yiwa dan Adam halitta har sai ya koma ga mahalliccin sa... Wani zai rasa hannu, Wani kafa, Wani gwiwa, wani barin jiki, Wani ma duka jikin... Daga karshe dai ake sanar mun nasamu makanta sakamakon hatsarin daya afku damu.sauran yakumbon duk sun rasu. Yata ma ta rasu sai borkindo... Ashe yarinyar da muka dakko ba ta mu bace... Mu tamun Allah ya karbi ran abun sa... Bayan na wartsake na dawo gidah ni da sauran yan uwana muka fara tambayar sunan yarinyar tace Ha... Wannan ya ma.?" "Hadiyyah... " "Yauwa Hadiyyah.... Zahirin gaskiya kuma ni da sauran yan kauyen ma baki daya bamu san sunan ba. Ba Kuma mu iya fada ba... Muka tambayeta garin su nanma bata sani ba. Tanadai ta kiran sunan Hydar din da shi..." "Hammad." "Yauwa da Hammad da Umma da Mama da su baba duka... Muna ta cikiya dai aka gano ai wadda ta rasun Fatsuma yar cikun garin na kano ce yankin bullere... Da tambaya aka kai su wani gidah na yankin dangin Bakar hula... Daga nan sukayi musu rakiya zusa gidan malam haladu da ake kyautata zaton shine mahaifi agare ta. To daii sukace wata mata da sukayi mata bayani tace ita basusan wata Hadiyyah ba. Kar wanda ya sake shigo musu gidah. Sau uku muna aikawa da sako zuwaga yan uwan Hadiyyah nanma shiru baa ce mana komai. Na yanke shawarar rike ta awaje na kawai sanda Allah yasa tanada rabon ganawa da iyayen ta sai su gana... "Shekaru su kayi ta ja. Har girma, Hadiyyah ta isa aure. Mijina kafin Allah yayi masa rasuwa shi yayi waliyin auren ta da malam Sufyan da ke cikin garin Kano.. Allah ya azurta su da samun yara uku gasu nan... Sai kuma Allah ya karbi ran abunsa... Zamanta ya dawo tare da kanin sa Ashiru. Zama yaki dadi. Amman duk da haka haka Hadiyyah tacigaba da hakuri tana zaman yaranta. Ba bolar da baa zuba musu itada yaran ta. Karshe ma sunaji suna gani shi ashirun ya sayar da bangaren da suke ciki acikin gidan ya kuma basu wa'adin tashi suka bar masa gidan. Zaman su ya koma hannun wannan bayin Allah da suka basu matsugunin zama agidan su. Hadiza na da kawaici.tawakalli, tausayi,jin kai dakuna biyayya... Tunda nake da ita yi nayi bari na bari muke yi. Ba rashin kunya ba fada ba ganin ido wallahi. Ga kyauta. Duk kuwa da halin rashi da suke ciki wallahi bata taba zuwa hannu biyu wajen mu batare da ta kawo mana abuba... Zan iya cewa Allah ya dauki ran fanta ya azurta mu da hadiza.. Hadiza ta maye mana gurbin fanta. Na samu tarin alkhairai ta sanadiyyar hadiza. ... Wannan yarinya Hadiza da karfin iKon Allah rayuwar data sha ta wahala...Gaba zataji dadi in shaa Allah. Na kuma yi murna nayi farin ciki da samuwar iyayen Hadiza... Hadiza idan mun miki ba daidai ba akan sani ko rashin sa.. Dan Allah ki yafemana kinji?" Ummy ta matsa wajen Innarajo ta rungumeta tsam a jikin ta tana mai zubar da hawayen itama "Ba aabunda kukai mun Innarajo... Nima ki yafe ni. Allah ya yafe mu baki daya.." "Aamin Aamin..." Dukkanin su suka fada.. Haka dai suka cigaba da tattaunawa akan rayuwar data shude a baya da wadda ake ciki ahalin yanzu Su Madeeha fuskokin su dauke da tsantsar farin ciki marar misaltuwa... Sun jima kafin daga bisani suyi haramar komawa gidah. Sun so Hadiyyah (ummy) ta bisu da yaran ta su tafj.. Ummyn tace musu zata dawo idan sukayi sati. Hajiya Fadila kuwa tace itama zata zauna sai a biyota da kayanta. Hakan kuwa akayi su Bappah bydar suka koma da su Malama Asabe da aka cika su da tarin abubuwan arziki da kudi masu dimbin yawa kasancewar ta sanadiyyar su aka gano inda Hadiyyah Ummy ta ke.. Kaya cike da akwatuna biyu aka kai wa hajiya Fadila kauyen ita da ummy...a ranar kuma aka kawo sabon injin wuta da fankar tsaye da kayan abinci fal da sabon risho... Ruwa ma fal roba roba haka akaita saukewa da lemuka.. Da biredi me yanka yanka🤣 Ai kwa makota da sauran yankin kauyukan sukai ta dafifin zuwa ganin kwakwaf.. Alhaji Hydar , Alhaji Hammadu da Alhaji Harith. Dukkanin su suka shiga rokan alfarmar dawowar ummy da yaranta wajen sa.. Daga karshe dai bayan nacin da Alhaji Harith yayi ta yi.har da su shi ai bai taba sanin ta ba..Su ai sunyi zaman yarinta da ita... Su temaka su bar ummy da yaranta su dawo gidan sa. Idan yaso ta dinga zuwa tana ziyartar su... Sukayi dariya sosai., Hajiya Fadila ta amince da zaman ummyn tare da ita agidan Alhaji Harith dan autan ta.. Alhaji Harith ya saka aka tashi gyaren eani babban sashe dake cikin gidan sa. Sama da kàsa ne.. Tuni aka fara saka masa kayan gidah masu kawatuwa na kamfanin Maab luxury home...... °°°°°°°°° Ranar...... NANA HAFSATOU✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 48_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _______ Ranar laraba, itace ranar da Alhaji Harith da kansa ya shiga zungureriyar motar sa ya nufi kauyen rafin kanya daga cikin garin na kano..don dakko mahaifiyar sa Hajiya Fadila, da yayar sa Hadiyyah (ummy) da su Madeeha... Ko da ya karasa .... A kofar wani gidah mai dakali ya faka motar. Ya sanya wasu yara suka dinga daukar kayan abinci daga booth dinsa zuwa cikin gidan su Innarajo . Har sun kammala shiryawa suna daga zaune akan tabarma. Ummy na matsa kafafun mahaifiyar ta Hajiya Fadila. Alhaji Harith ya saka akai masa iso cikin gidan kafin daga bisani yayi sallama ya shiga .. Su ka hau yi masa sannu da zuwa mai tattare da sakin fuskar lale maraba.. Guri ya nema ya zauna a kusa da mahaifiyar ta su Hajiya Fadila. Ya gayshe ta cikin girmamawa ta amsa a sake. Ya juya ya gayshe da Hadiyyah ummy itama ta amsa fuskar ta kunshe da farin ciki. Su Madeeha suka hau gaishe da shi cike da girmamawa ya amsa yana mai kiran sunayen su. Innarajo tana bacci. su borkindo kuma suna bakin kasuwa. Gwaggo kuma tana bandaki. Bayan ta fito ta tsaya suka gaysa da Alhaji Harith... Ta nufi wajen Innarajo tana dan bubbuga hannunta kadan, "Ba sai kin tashe ta ba.." cewar Alhaji Harith. "A'ah ai dama zan tashe ta ta sha magani... Ga kuma yamma ta gabato." "Allah sarki .. " Innarajon ta farka tana salati. Gwaggo da ummy suka mikar da ita daga kwancen da take suka jingina ta abango. Alhaji Harith ya matsa kusa da su yana gayshe da innarajon. Ta amsa shi tana murmushi. Sun dan jima ana yar hira jefi jefi. Kafin daga bisani ya mike yace yana jiran su a waje. Ya zaro kudi masu dan yawa ya ajiye a gefen Innarajo.. "Gashi kyaci goro..." Ya sake debo wasu da basu kai na innarajon ba ya ajiye a gefen Gwaggo, "Gashi ba yawa." Suka shiga yi masa godia. "Kai harda wahala haka? Ga kayan abinci fal Innarajo ya kawo mana.. Mungode Allah ya saka da alkhairi." Gwaggo ta fada tana mai yiwa Innarajo nuni da kayan abincin da Alhaji Harith ya sa yara suka shiga da shi.. "Sannu da kokari dan nan Allah yayi muku albarka..Allah ya saka da alkhairin sa ya jikan mahaifa.." "Aamin..." Ya fice da sauri yana mai godiya da adduoin da suke ta yi. Fareeha da Madeeha suka dauki kayayyakin na su suka saka a motar alhaji Harith... Kayan kauye fal Innarajo ta basu wai sukai wa yan uwa da ke cikin birni. Sannan suka koma sukayi wa su gwaggon sallama. Junaid da ummy suka riko Hajiya Fadila suka saka ta acikin mota. Sannan suka koma sukayi sallama da Innarajo. Gwaggo bata bar daga musu hannu ba har sai da motar su tabar wajen.. Bakin kasuwa suka nufa inda su Borkindo su ke. Ummy tayi musu sallama. Alhaji Harith ya zaro kudi ya basu sukayi ta godiya . Junajd ne a gaba. Kujerun tsakiya ummy da Hajiya Fadila. Kujerun karshe kuma Fareeha ne da Madeeha.. ✓✓✓✓ Sannu ahankali suka karasa cikin kwaryar birnin kano....Alhaji Harith ya dan daga murya yana cewa, "Yaya Hadiyyah gidah zamu wuce ko.?" Ummy dake daga baya tayi murmushi kafin tace, "A'ah gidan su Yazed din zamu je... Sai mun sanar musu zamu tashin ai... Ko da nan da zuwa wani satin ne" Alhaji Hydar ya girgiza kansa tamkar karamin yaro yace, "Haba Yaya... Shikenan sai mu kyale ku ku cigaba da kwana a boys squatter din wasu? Kuna da gata kuma..." Ummy tayi murmushin da gefen kumatun ta suka lotsa kafin tace, "A daiyi hakuri Bappan su... In shaa Allah da mun karasa dan abubuwan da zamuyi sai mu kira waya. Ko Umma?" Hajiya Fadila tayi murmushi kafin tace, "Nima na dauka wucewa can gidan auta zamuyi...Sai da kikayi bayani naga dacewar gaya musu din... Zuciya mai halacci bata mance alkhairi komai girman sharri.." "Yauwa.... Allah ya bamu sa'a..." "Aamin...." Suka hada baki wajen amsa ummy. Su dai su Madeeha ba sa cewa komai suna dai kase da kunnuwan su suna sauraron komai. A haka alhaji Harith ya karasa unguwar sultan road. Ya saka yatsa yayi nuni da gidan Bappah Hydar, "Ga dai gidan Yaya Hydar... Ina ne inda kuke din wannan ko na gaba?" "Wannan ne..." Cewar Junaid.. Har kofar gidan Alhaji Harith yayi parking da motar sa. "Mun zo ." "Toh mungode Allah ya saka da alkhairi." "Dan Allah Yaya ki dena godiyar nan haka .. Idan bamu muku ba a duniya wa zamuyi wa?... Muje ko Hajiya?" Hajiya Fadila ta daga kai .. Ummy ta temaka mata ta sauka daga kan kujerar motar. Ahankali tana dogara yar sandar ta suka karasa shiga cikin gidan.. "Bari na tsaya anan ko? Idan an mun iso sai na shigo ciki " Alhaji Hydar ya fada yana dogara jikin sa da bangon gidan Shiga ciki su Hajiya Fadila suka yi. Kan su tsaye suka shige sashen su Yazed din bayan sunyi sallama... Safiya sai leke take yi tana zunde... Hadi da saka yatsa tayi nuni da su. "Uwar yan sa'ido.." Madeeha ta fada tana yatsina fuska. "Lamba daya ma kuwa... shegiyar mun kusa bar mata gidan sai ta jika ta shanye.." Suka tuntsire da dariya suna tafawa. Suka karasa shiga sashen su hibban. Anci saa ma kuwa mahaifin su hibban na nan. Ummy ta gayshe su da su Madeeha. Yayinda su ma su alhaji àbdulrashed din suka hau gayshe da Hajiya Fadila..Yazed ma da ke gefe duk suka gaysa.. "Tare muke da kani na ...Yace idan ba damuwa ayi masa iso ya shigo.." "Haba ba damuwa... Uhm yauwa Junaid please ka rako shi ya sbigo." "Tohm." Flta Junaid din yayi da sauri ya kira Alhaji Harith, "Bappah sun ce ka shigo." "Okay Junaid..." Junajd din na gaba alhaji Harith na bin bayan sa suka karasa shiga cikin gidan... Bakin sa dauke da sallama. Suka amsa masa baki dayan su. Alhaji Abdulrashid ya nuna masa waje ya zauna.. "Ah ah... Alhaji Harith oil?Da man talaka na ganin ku?" Cewar Alhaji Abdulrashid.. "Na'am ranka ya dade Ina gaisuwa.." "Haba wane mutum .. mune da gaysuwa.." Hannu ya bashi suka gaysa suna murmushi. Kafin daga bisani suka gaggaysa da sauran yan parlorn baki daya .. Alhaji Harith yace, "Ai da wucewa ma zamuyi .. Sai ita Yaya Hadiyyah din ke cewa a gaskiya sai tazo ta muku bayani. She's my elder sister ai.." "Kasan Allah sai yanzu na ga kamar ku... Allah da iko ya ke... Ya wajen su Alhaji Hammad ? Shi Alhaji Haydar muna gaisawa da shi muna unguwa daya." "Wallahi Alhamdulillah... Zabe ya karato. Muna fatan Allah ya baku nasara Amin." "Allahumma Aamin.." Alhaji Harith ya danyi gyaran murya kafin dai ya fada musu komai a dunkule a kuma takaice.. Dan tausayi Haj Ruwaida har hawaye ta zubar... Sosai labarin ya girgiza su. Kuma kwarai matuka sun yi farin ciki ga ummy da iyalan ta da suka hade da dangin su bayan shekaru .. Gefe daya kuma basu ji dadi da zasuyi nesa da su ba. Saboda sabon da sukayi da juna.. Ga kuma qima da darajar su ummyn ta sake dagawa awajen su .. Dubada ganin dangin da suka fito na manyan masu kudi da ake damawa dasu a kasar baki daya Dakyar Alhaji Harith ya amince su ummy su karasa sauran kwanakin su su dawo gidan su da yayi musu wanda ke a cikin gidan sa .. Har mota su ummyn suka yiwa su Hajiya Fadila rakiya... Alhaji Harith na ta jaddada wa ummy dan Allah kar su kara kwanaki nan da zuwa ranar zai aiko mota ta kwashe su da yaran baki daya . Ummy tayi murmushi kawai tana kada masa kai... Ya zaro kudi da yawa ya mikawa Junaid yace ya bawa ummyn ya zaro wasu kuma yace na sa da su Madeeha ne.. Basubar wajen ba har sai da motar su Alhaji Hydar din ta ja tatafi.. Sannan suka shige gidah.ummy na gaba su kuma suna daga baya... "Wai Yaya da wa naji kana waya ne dazu...?" Cewar Fareeha.. Kafin junaid ya amsa Madeeha tayi karaf din cewa, "Wai dazu... Kullum zaki ce .. Haka zakigan shi yanata murmushi yana amsa wayar " Rankwashin su yayi a tsakiyar kai. Suka saki dariya baki daya. Junaid yayi murmushi kafin yace , "Qibdiyya ce...." Suka hada ido suka tuntsire da dariya. "Wacece kuma qibdiyya...?" "Mariyatul qibdu... Qibdiyya" "Chab aina take ko yar nan unguwar ce?" "Kun fa santa..." Sukayi shiru suna tunani ..Fareeha ta girgiza kai. Madeeha ta daga idanu da sauri tana rufe baki, "Mari me awara...?" Junaid ya dage girar sa daya yana murmushi "Ita dai... Ta fara karatu ma ai a school of hygiene.." "Marin?" "Banason wulakanci meye kuma mari? Mariya ko ki ce qibdiyya.." "Wai dan Allah dagaske ko da wasa?" "Kai yaran nan bakuda kai ma ga gaskiya ga rantsuwa? Na taba kamanceceniya da irin wannan zancen?" Suka girgiza kai. Ya dage kafada, "Toh... Ni na fita cafe zan curo assignment. Ungo ku raba ku ajiye mun nawa." Ya mikawa Fareeha kudin ya fita da sauri. Sandarewa sukayi suna mamakin wai Yayan su mari yake so. Waya ga abu kamar wasa karamar magana ta zama babba .. Suka tsaya suna tuno baya suna ta dariya. Kafin daga bisani su shige boys squatter inda suke.. Ransu fes. Zuciyar su tayi kal kal... Sun samu sauyin kaddara... Sun tashi daga duhu zuwa haske... Daga rashi zuwa samu... Alhamdulillah!! Dukkan yabo ya tabbata ga Allah mai kowa da komai... ××× Da sauri take tafiya hannunta rike da bakar leda da ke dauke da .... WATTPAD: MISSXOXO00 AREWABOOKS: MSSXOXO _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 49_  _ZAFAFA BIYAR 2023_   Da sauri ta ke tafiya hannun ta rike da bakar leda da ke dauke da magunguna aciki da kullin rubutu. Tana tafe tana jera tsaki... "A ringa kiran ki kina 'kin daukar waya.. Na ta ko na zo kuma a hana ni shiga. Gaskiya na gaji... Yar gaba da iska kawai.." Ta na isa gate din gidan ta gan shi wayam ba masu gadi. Ta dubi gabas ta dubi yamma bata ga masu gadin ba. Zuruf ta shige cikin gidan har tana hadawa da gudu ... Don kada maa su gadin su kora ta su hanata shiga. Zuruf ta shige cikin gidan. Parlorn ma ba kowa aciki. Sai wata me aiki ta fito daga kitchen hannun ta dauke da wani bokiti zata hau sama. "Ina wuni?" Me aikin ta gayshe ta. "Lafiya... Ina hajiyan?" Suwaiba ta tambayi yar aikin . "Kaman bacci take yi... " Suwaiba ta daga kai ta sauke akan yar wayar da ke hannunta, "Bacci yanzu?" "Ai bata da lafiya ne shi ya sa." "Tana sama?" "A'a tana dakin ta na kasa." "Okay to... Dan ban ruwa ko lemo na jika maqoshi na." "Toh..." Suwaiba ta nemj waje ta zauna akan kujera.. Yar aikin ta nufi firji ta dakko ruwa da lemo ta ajiye agaban Suwaiba.. Suwaiba ta dauki robar ta kafa a baki. Sai da ta shanye ta ajiye.. Ta sake daukar robar lemon ta zura shi ta ajiye acikin jakarta. Mikewa tayi ta nufi dakin da yar aikin tace tana ciki.. hangota tayi a nannade da bandeji fari. Ta saki salati tana tafa hannuwa. Hajiya Bintu sai sauke numfashi take dakyar.. "Hajiya meya same ki?" Hawaye suka shjga kwarara daga idanun Hajiya Bintu.. "Hajiya meya same ki?" Suwaiba ta sake tambayar ta tana bin ilahirin jikin Hajiya Bintun da kallo. Hajiya Bintu ta fashe da kuka tana jujjuya kanta ahankali.. Dakyar ta iya bude bakin ta da ke ta rawa tace, "Hatsari nayi Suwaiba.... Ya ake ciki?" Suwaiba ta sake wage baki tana kallon Hajiya Bintu da ke anannade kaman tsumma. Ta ja hannu ta daura a haba tana sake sallallami, "Gaskiya na tausaya miki Bintu. Ko shi ya saka bakya daukar waya ta?" Hajiya bintu ta daga kanta a hankali tana cigaba da zubar da hawaye . "Duk yadda akai wani ko wata ne suka yo miki chune ya fada akan ki.. Sannu Bintu." Hajiya Bintu ta cigaba da rera kukan ta tana girgiza kai.    Alhaji Hammadu ne ya ke sakkowa daga mattakalar benen gidan. Hannun sa daya yana gyara gaban rigar sa ... Ya karasa sauka daga benen ya yi hanyar kofar fita. Har ya dora hannun sa akai zai bude kofar sai ya fasa. Tunowa da bai yi wa Hajiya Bintu sallama ya fita ba. Ya nufi dakin da matar sa Hajiya Bintu ke jinya acikin sa. Tun daga baya baya ya fara jiyo maganganu duk daukar sa Hajia Bintun ce da 'yar ta Nabeelah.. "Ki sha kurumin ki Bintu... Ai na gaya miki aikin sa kamar yankan wuka yake... Da baki dauki wayoyin da nake ta kiran ki ba ai koma masa nayi nace ya dage mana... Yace uwar mijin na ki ma kwanan nan zata shantala lahira. Za'a raba kaunar da ke tsakanin ta da shi dan nata me gidan naki kenan, Sannan shi Rayyan za'a cire masa kaunar yarinyar nan a zuciyar sa ya dena son ta ... Mijin naki kuma sai yadda kikayi da shi kamar tandar waina.. Yace ko kara kika saka ba zai tsallake ba..." Gaban sa ne ya tsananta bugawa. Idanuwan sa suka kada sukayi jazir. Wata doguwar jijiya da ke cikin kan sa ta fito rangadadau a goshin sa. Ya danne leben sa da karfi tamkar zai fasa hakoran sa. Ransa yayi baki. Ya hau ya cika yayi fam kamar zai fashe. Ya saka hannu zai bude sai ga Nabeelah 'yar sa ta sakko daga sama hannunta rike da littafi ta yafa mayafi akan ta. "Bappah.." Juyawa yayi da sauri ya hango ta. Ya kakaro murmushi ya sakar mata. Yana jiyo muryar Hajiya Bintun na cewa, "Yi shiru Suwaiba za a shigo." "Bappah ina kwana?" "Ina gajiya...? Nabeelah" "Alhamdulillah Bappah... Zan je makaranta ne na manta ban gaya maka ba jiya. Zamu fara registeration yau." "Okay Nabeelah. Me kike bukata?" "Bansan ko zanyi photocopy din takardun ba. Sannan da abinci ma ko za'a dade." "Tohm Nabeelah.. Kaman nawa ne zai ishe ki. Ko kuma ungo dai." Ya karasa fada hadi da zaro kudi masu yawa ya mika mata ta sunkuya ta karba Sa hannu tayi ta bude kofar dakin.. Tuni Suwaiba ta koma gefe ta rakabe tamkar mumina. Murmushi Alhaji Hammad yayi alokacin da Suwaiba ta gayshe shi cike da makirci har da su ce masa ya jikin matar tasa Bintu. ? Ya saka kai ya shiga dakin bakin sa duake da sallama . Idanuwan sa fes akan Hajiya Bintu da ke runtse idanu irin ciwon nan yana cin ta.. Suwaiba ta mike da sauri tana gyara zaman mayafin jikin ta. "To Hajiya ni zan tafi. Allah ubangiji ya baki lafiya yasa kaffarane." "Nagode..." Cewar Hajiya Bintu. Har ta kai kofa alhaji Hammadu ya dubi leda baka viva dake gefen bakin kujerar da ta tashi "Wannan ba kayan ki bane?" Suwaiba ta juya da sauri. Idanuwan ta akan ledar ta dauka ta ajiye daga karkashin gadon "Gashi nan ba yawa Hajiya... Allah ya bada lafiya Amin." Kallon ledar yayi bayan ta fice sum sum kamar tsohuwar annamimiya. Har zai dauki ledar sai kuma ya fasa. Ya juya da sauri yabar cikin dakin bayan ya mata ya jiki.? Kai tsaye ya wuce motar sa ya shiga dama direban sa na ciki yana jiran sa. Har sukayi njsa suna tafiya baki daya hankalin sa baya jikin sa. Duba da direban sai tambayar sa yake Ina suka dosa? Shiru Alhaji Hammadu baya magana. "Ranka ya dade ina muka yi?" Direban ya sake tambaya a karo na ba adadi.. "Afuwan...Me kake cewa?" "Ca nayi Ina zamu yi?" "Muje gidan gonar chalawa...." Gidan gonar suka nufa... Ran sa duk ba dadi. Sam ba shi da nutsuwa gaba daya maganganun da Suwaiba ke fadawa Hajiya Bintu ne suke masa yawo a cikin kan sa.. Kasa hakuri yayi ya ce da direban su juyar da kan mota su koma gidah . Direban ya juyar da motar suka dauki hanyar komawa gidah, "Ranka ya dade lafiya kuwa?" Direban ya tambaye shi ganin yanayin da yake ciki..don Sam ha haka ya saba ganin sa ba tabbas yana dauke da damuwa. "Ba komai kakka damu..." Suna karasawa gidan ya fita da sauri ya shige ciki bakin sa dauke da sallama. Kan sa tsaye ya shjga cikin dakin . Hajiya Bintu ta saki baki bacci ya dauke ta. Bakar ledar na gefen ta ta rufe da zanin gadon da ta rufa da shi. Ya janye ledar da sauri ya fita daga cikin dakin. Zazzage kayan cikin ledar yayi. Akwai wani dauri da aka kulleshi kulli biyu.an sossoka allura ajikin sa. Sai wani kwado bayada rai shima an kulle bakin kwadon da zare da allura. Sai kuma wata laya me hatimi an saka ta acikin wata kwalba Sai garurruka na hayakin turare. Da wasu kullin ledoji fal da rubutu ackin su an daddaure acikin leda kanana. Girgiza kai kawai ya hau yi. Ya tuno sanda a baya ma'aikatan gidan ke kawo masa zancen Hajiya Bintun na yin haqa a gidan ta na bunne abubuwa.ko ta fito wajen gidan tana hayaki. Sam baya yadda da abubuwan da suke fada. Ya saka hannu ya toshe bakin sa. Wai mahaifyar sa da ta kawo shi duniya ita akeson kashewa a kuma raba kaunar da ke tsakanin su. Tunanin sa ya gangaro kan san su na biyu Rayyan shima zaa raba shi da yarinyar da yake kulawa. Ko wacce yarinyar ce ma oho . Ya sake tunano maganar Suwaiba da ke cewa aikin bokan kamar yankan wuka yake. Kuma sai yadda Hajiya Bintun tace. Idan ta saka kara ba zai tsallake ba.. Ledar ya dauka bayan ya mayar da komai ciki ya fita ya koma ya zauna a mota ledar na gefen sa Wayar sa ya janyo ya kira Rayyan. Bugu biyu Rayyan din ya dauka yana gayshe da shi. "Kana ina ne?" "Ina gida.... Amma yanzu zan fita " "Okay to ka zauna gani nan." "Toh. Bappah.." Ya zare wayar daga kunnen sa yana tunanin abunda mahaifin nasa zai ce masa. Ko da Alhaji Hammadu ya karasa gidan kanin sa Alhaji Harith. A bakin gate yaci karo da Alhaji Harith din zai fita. Ya tsaya suka gaysa, "Na tafi dakko Yaya Hadiyyah da yaran ." "Okay sai ka dawo Ina ciki nima wajen Hajiya." "Toh Yaya..." Suna shiiga cikin gidan ya dauki ledar a hannun sa ya shjga sashen hajiyan da Hadiyyah ummy zasu zauna... an kawata shi sosai.tana kishingide akan kujera tana kalllon waje "Hajiya barka da safiya." "Barkan mu Hammadu. Yaran kalau?" "Alhamdulillah Hajiya.," "To Allah ya temaka yabada saa ." "Amin..." Yana karasa cewa Amin ya fashe da kuka. Kuka yake kamar karamun yaro. Kuka ne yake yin sa mai tsuma zuciya. Kuka ne yake yin sa gwanin ban tausayi. Kuka ne me dauke da sakwanni ga wanda akewa shi. Hankalin Hajiya Fadila ya tashi sosai. Ta mike daga kishingidar da take tana duban sa "Menene? Meya faru dan birni? Ka gaya mun don Allah damuwar ka." Sai da ya zubar da hawayen sosai sannan ya samu sauki da sassauci a zuciyar sa. Ya bude baki ya sanar mata komaj. Hajiya Fadila tayi murmushi kawai, "Don Allah kar wannan ya dame ka... Allah yana sane da komai .. shi zai mana sakayyaaa.. Kaga wasu ai tun a doron duniya suke fara daukar hukuncin Allah akan su...." Ya karkada kai cikin tabbatar da hakan .. Hajiya Fadila tayi murmushi kawai tashiga kwantar masa da hankali har ta samu ya sakko ya kuma samu nutsuwa da salaama a zuciyar sa. Cikin haka sai ga shigar Rayyan dakin. Ya tsugunna ya gayshe da su ya samu waje ya zauna. Alhaji Hammadu ya daga kai ya dube shi, "Rayyan... Kana... Kana neman wata yarinya ne da mahaifiyar ka bata aminta da ita ba?" Gaban Rayyan ya buga. Ya rasa ma abunda zai ce. "Kayi shiru." Hannu ya saka ya shafo kasan keyar sa. Cike da kunya yace "Eh...." "Yar wacece?" "Ba yar kowa bace Bappah... Mahaifin ta ma ya rasu. Makarantar mu daya amma ta scholarship ta shigo." Alhaji Hammadu ya daga kai. Kenan Bintu bata dena halayyar ta ba na chusawa yaranta aqidar kiyayyar talakawa a zukatan su... Su kayi shiru kowanne da abunda yake sakawa a zuciyar sa. Hajiya Fadila ta sauke kallon ta akan Rayyan kafin tace, "Dan yaye yau fa yakumbon ta ku zata dawo nan gidan..." Murmushi fadade a fuskar sa .... Daman duk an karade dangi da zancen Hadiyyah zata dawo... Wacce dai yagani a gidan da su Madeeha suke. Dake iyali biyu ne suke zaune acikin gidan da su Madeeha suke. Shi dai duk daukar sa dayan iyalin sune na su Madeeha. Dayan kuma shine na yakumbo Hadiyyah kanwar su Bappah. "Allah ya kawo ta lafiya...." Ya fada yana sake yin murmushin. "Aamin Rayyanu. Amman ba it'a kadai bace ai tanada iyali " "Alah ya dawo da su lafiya." "Aamin Aamin Rayyanu." Alhaji Hammadu ya sake daga kansa ya sauke akan Rayyan , "Ka tabbatar kana kaunar ita yarinyar?" "Eh..." Ya fada a kunyace. "To shikenan manya zasu shiga cikin zancen bayan anyi bincike akan su." Rayyan yayi shiru yana matsa yatsun sa. "Ya akai Rayyan?" "Bappah.... Mama ta..." "Uhm.. Ina sauraron ka Mama tayi me?" "Ta je... Makarantar wajen yarinyar ta gaggaya mata maganganu marasa dadi itada saj-jeedah yar gidan deputy." "Hajiya kinji wata lukutar masifar ko?" Cewar alhaji Hammadu ya gayawa hajiya fadila. "Ai na ma rasa abun cewa Hammadu... Dan yaye meyasa baka gaya mun ba.?" Rayyan bai ce komai ba kan sa dai a kàsa. Alhaji Hammadu ya sake duban sa yana cewa, "Yanzu kun cigaba da huldar ta ku?" Ya girgiza masa kai alamun a'ah... "To fa meyasa?" Rayyan ya sake daga hannu ya soso kansa da kofar hancin sa daya. "Ai Bappah.... Taje har gidan su yarinyar." "Me?" "Na ce taje har gidan su yarinyar... To maman yarinyar tace lalle ta dena KULA ni ta yanke hulda dani .. Ba ma magana ma yanzu haka." "Hajiya kinji fa.." "Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun... Kai, Kai..Kai duniya..." Suna ta jimamin abun... Aka fara knocking kofar sashen .lokacin Rayyan ya dauki kofi ya taro ruwa a dispenser yana sha Ya nufi kofar da ruwan ahannun sa. Yana budewa suka fara shigowa. Alokacin ya juya baya ya dan zauna akan hannun kujera yana shan ruwan. Muryar ta ta doki kofar kunnen sa. Yana daga kai ya sauke akan ta. Dai dai lokacin da mahaifin sa Alhaji Hammadu ya mike yana cewa, "Ku zo nan ku zauna Fareeha... Madeeha kema ga waje." Yana juyawa suka hada idanu. Ya sauke akanta ta sauke akan sa. Ji kake taratstse... Kofin hannun sa ya fadi kasa ya fashe... "Madeeha..... "Ya fada cikin daga murya dan baj taba zato ko tsammanin wannan lamari ba na ban mamaki da daure kai. Ashe Madeeha yar uwar sa...?Ashe Madeeha jinin sa ce? Ashe Madeeha yar kanwar mahaifin sa ce? Ashe Madeeha first cousin dinsa ce? Ashe Madeeha da shi din yan uwan juna ne basu taba sani ba??? Mamaki mai tattare da almara ya sauka akan fuskokin su.... Kallon ta yake cike da madaukakin mamaki ... Hakama jta kanta madeehan duk wasu kofofin tunanin kanta sun kulle. Rayyan dan uwanta ne? Zuciyoyin su suka shiga bugawa lokaci daya tamkar zasu fado kasa.. MX WRITES✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: FIFTY(50)_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ ________ Rayyan ya kasa dauke idanun sa daga kan Madeeha... Sam bai kawo hakan ba ya mance... Kwakwalwar sa ta tariyo masa sanda yaje gidan da su Madeeha din take ranar da su Madeeha din zasu tafi kauyen rafin kanya..... Ya tuno daya daga cikin masu gadin da ya ce masa matar da yake tambayar wacece? Itace mahaifiyar su Madeeha.. Hannu ya saka ya shafo kansa cike da madaukakin mamaki. Wani dadi ne tamkar ana busa sarewa ya shiga zagaye ilahirin jikin sa da gauraye. Gaba daya sai a lokacin yake tariyo baya... Da sanda Na'eem ke gaya masa akwai wata mata me kama da su Bappah a makotan su. Ya sake daga idanu ya dora akan Yakumbo Hadiyyah da ke kusa da Hajiya Fadila. Ya juyar da shi ya daura akan Bappan sa.. Wallahi kamar su daya... Kamar an tsaga kara an karya. Hajiya Fadila ta kira Fareeha da Madeeha ta rungume su tsam a jikin tah. Kaunar da take musu na dada ratsa jijiyoyin jikin ta baki daya tamkar yadda take kaunar sauran jikokin na tah... "Rayyan..." Alhaji Hammadu ya kira sunan sa. "Na'am Bappah.." "Ungo mukullin mota ta kaje Faragai suya ka karbo kajin da nasa a gasa yanzu." "Tom Bappah .." ya tsugunna ya karbi mukullin yana satar kallon Madeeha da tayi kicin kicin tamkar ba tasan yana wajen ba. Bayan ya tashi ya tafi ne Fareeha ta daga kai ta sauke akan Madeeha . Kasa kasa tace da ita,. "Dama Rayyan dan gidan Bappah Hammad ne?" "Gashi nan kuwa kina gani." "Allah da iko yake..... Kana ta rayuwa da mutum ba kasan dan uwan ka ba ne." "Uhum..." Kawai Madeeha tace ta cigaba da matsawa Hajiya Fadila kafafun tah... Sannu ahankali dangin suka fara hallara... Yaran alhaji Hydar da matar sa da shi kansa. Sai Nabeelah kanwar Rayyan da Yayan su Muhammad shi ma da matar sa. Sai na cikin gidah iyalan Bappah Harith... A babban kawataccen parlorn sashen suka hallara. Rayyan ya dawo ya kai wa Alhaji Hammad ledojin gaban sa. "Kash. Kai wa Mamin ku a saka a tray babba mana ko food flask. " "Tohm Bappah..." "Ga leda ka bari. Madeeha zo dauki ledar nan ki bishi kinji.?" "Tohm Bappah." Ledar ta dauka tabi bayan Rayyan. Tamkar ta kurma ihu haka take ji. Shi kuwa dadi ne ya cika shi ya gauraye shi ya kasa boyewa ya juya yana kallon ta. "Madeeha...." Bata ce da shi komai ba ta cigaba da tafiya.. "Ko ince cousin....." Nan ma tayi shiru bata ce masa komai ba. Rayyan ya saki tattausan murmushi yana sake bin ta da kallo. "Na gaya miki kaunar mu daga Allah ta ke. Kankat ma gashi da mahaifiyar ki da mahaifi na iwar su daya uban su daya Madeeha... Kinji yadda zuciyata ta kara samun nutsuwa Madeeha? Ki ce wani abu ma na.." Nan ma batace uffan ba. Tayi gaba tanata sauri... Ya grigzia kai kawai yabi bayan ta. Kwana yayi tabi bayan sa. Suka je wajen wata kofa ta saka hannu zata bude ya tokare kofar da kafar sa yana mai jefa mata wanu kalll. "Ka bude please...." Zazzakar muryar ta ta doki kofofin kunnuwan sa. Ya lumshe idanu ya bude .. "Ki ce Rayyan...." Kasa fada tayi ta juyar da fuskar ta gefe. Yayi murmushi hadi da sake cewa, "Ba zaki fada ba?" "Rayyan..." "Good... muje to " Ya shige ciki ta bi bayan sa. Hajja Hindu nata sauri zata fita sai ga su. "Yanzu nake shirin komawa da ina zaune nayi mantuwa na fito. Ah ah Madeeha ce ko Fareeha?" Ta dubi Madeeha tana murmushi "Madeeha ce..." Madeeha ta amsa ta tana murmushin itama "Ma shaa Allah ... tubarkAllah.... Yauwa kajin ne Rayyan?" "Eh zune Mami." Karba tayi daga hannun su ta zuba su akan wasu trays manya guda uku. "Kuje kawai zan bayar a kawo." "Okay Mami." Ya saka hannu ya bude kofar da hannun sa. Madeeha ta sunkuya ta hannun nasa ta fice waje... Ta shiga sauri tana hadawa da gudu. Don kada Rayyan din ya biyo ta. Tariga shi komawa parlron da suka taru. Ta samu waje acan kurya ta zauna .. Rayyan ya shiga ya nemi waje saitin ta ya zauna. Ya kuma zubamata manyan idanun sa ko kiftawa bayayi sosai. kunya da takaici duk suka taru suka mata yawa.. Aka bude taron da addua... Alhaji Hammadu ne yafara tashi ya gabatar da kansa da gundarin abunda taron zai aiwatar. Bayan yayi Hajiya Fadila ma tayi. Bappah Harith da Bappah Hydar ma suka yi. Duk maganganun da kowannen su ya tashi yayi magana ce akan rayuwar hadiyyah ta baya ya zuwa ranar irin ta yau. Sosai suka nuna karfin zumuncin su don yaran su su tashi da aqidar hakan... Aka bawa Hadiyyah Ummy tayi magana ta gabatar da kanta. Daga nan Junaid yayi magana sai Fareeha da tayi tamikawa Madeeha lasifika tayi Alhaji Hydar ya sake karbar abun maganar yana cewa, MENE NE MA’ANAR YAN UWANTAKA: "Wata alaka ce ta kud da kud wadda take shiga tsakanin mutum biyu ko fiye, suna kasancewa a karkashin inuwa guda saboda wani dalili da ya hada su, wato dai alakar tana iya zama ta hanyar dangantaka ta jini, unguwa, wajen aiki, gari, kabila ko addini. Sai dai kuma ‘yan uwantaka ta addini ta fi duk sauran karfi, saboda ita ta bambanta ta hanyar cewa ita alaka ce wacce take tsayuwa ta hanyar shari’a da son Allah, ta yadda dukkan musulmai a ko’ina suke a fadin duniya to ‘yan uwan juna ne, sabanin ‘yan uwantaka ta jini, gari ko kabila domin su a cikinsu za a iya samun sassabawa da adawa da bambance-bambance na addini a tsakanin juna. MUHIMMANCIN YAN UWANTAKA DA KAUNAR JUNA A MUSULUNCI "Yan uwantaka da kaunar juna a musulunci babbar ni’ima ce mai tarin muhimmanci kuma wata babbar hanya ce wacce take kiyaye al’umma daga dukkan nau’oi na cutarwa da rarrubuwa, domin za mu ga cewa ta hanyar ne a kan samu hadin kai mai karfi, kuma a kan kasance tare har a yi aiki domin bunkasa addini da warware matsaloli da bukatun al’umma, wanda hakan zai kara taimakawa al’umma su samu yalwatar arziki, dankon-zumunci da kyakkyawar alaka da tarbiyya, kuma su nisanta daga dukkan kaidin makiya na ciki da na waje. Kamar dai yadda za mu iya ganin haka a cikin nassosi na Qur’ani da hadisan Ma’asumai (as). "Ya zo a cikin Qur’ani mai girma in da Allah Subhanahu wa Ta’ala yake cewa: [كَانَ النَّاسُ أُمَّةً وَاحِدَةً فَبَعَثَ اللَّهُ النَّبِيِّينَ مُبَشِّرِينَ وَمُنْذِرِينَ وَأَنْزَلَ مَعَهُمُ الْكِتَابَ بِالْحَقِّ لِيَحْكُمَ بَيْنَ النَّاسِ فِيمَا اخْتَلَفُوا فِيهِ......] ( سورة البقرة الآية 213 ). Tarjamar Aya: Mutane sun kasance al’umma guda daya, sai Allah ya aiko Annabawa masu ba da bushara da gargadi, kuma ya saukar da littafi da gaskia a tare da su domin ya yi hukunci a tsakanin mutane cikin abin da suka sassaba wa juna a cikinsa… (suratul Bakara aya ta 213). Ya zo a cikin tafsirin Allama Tabataba’i (Al-Mizan fi Tafsiril Qur’an) bayanin cewa: Wannan ayar tana bayani ne a kan dalilin shar’anta addini tun a asali, da kuma yadda aka kallafa wa mutum bin shari’ar addinin, kuma abin da ya kawo sabani a tsakaninsu yana bukatar bayani kamar haka: Cewa lallai shi mutum – wanda yake wani nau’i ne na hallita da aka dora shi a kan fitira ta zaman tare da taimakon juna – ya kasance a farko-farkon haduwarsa al’umma ce da ke dunkule waje guda, sai daga baya a bisa tsari na fitira dinsa da kokarinsa na ganin ya handame abubuwa ga kansa shi kadai ya sassaba da juna, to daga nan ne sai bukatar samar da dokoki wadanda za su kawar da wannan sabanin da rigingimun da ya shiga tsakaninsu ya taso, kuma wadannan dokokin sai suka dauki wani nau’i na addini, suna masu yin bushara da kyakkyawan sakamako da gargadi ga yin ukuba, haka nan ma saboda a samu dacewa sai aka shar’anta yin ibada, aka aiko da Annabawa da Manzanni, amma sai sannu a hankali suka shiga sassabawa game da ilimomin ko sanin addini (ma’arifuddin), al’amuran mafara da na makoma (mabda’u da ma’ad). A dalilin haka sai aka samu sabani a cikin haduwar kai da ake da ita ta addini,..." Haka dai daya bayan daya suka yo ta yiwa juna fadakarwa akan zumunci da muhimmancin saada zumunta.. Aka tafu hutun awanni biyu da za'ai sallah a Kuma ci abinci. Komai an tanada a tsaftace a kuma killace. Buffet/self service.... Kowa shi ke zuwa ya diba abunda yake so yaci da kan sa. Rayyan ya mike ya koma wajen Hajiya Fadila da ke bantarar goro. "Hajjaju na..." "Na'am dan yaye na.." "Ai yanzu bakya ji da ni Hajiya." Hajiya Fadila ta kalle shi tana murmushi.. "Ai ba wanda zai kamo fadar ka dan yaye." Rayyan ya girgiza kai yana mrumushi. "Yakumbo Hadiyyah itace ta gaban goshin ki yanzu." Ummy da ke gefe tana jinsa tayi murmushi kawai bata ce komai ba. "Dan yaye ga fa yan uwan ka kunyi magana?" Hajiya Fadila ta nuna masa Fareeha da Madeeha. "Na san su farin sa ni Hajiya." "To pha... Anya aina?" Rayyan ya yi murmushin dayake na gefen Baki . Ya daga yatsa zai saukar akan su kenan Madeeha ta mike zata bar wajen. Ya sake sakin wani murmushin mai sauti kadan... "Madeeha ban ruwa please...Ba na sanyi ba." Ji take inama kasa ta tsage ta fada.ita baki daya ta rasa ta yadda yake ganeta itada Fareeha.. Ta wuce wajen ruwan da ke cikin katon wani bucket an cika sa da kankara.. "Gashi...." Ta mika masa.. "Madeeha ba munsan juna a makaranta ba?" Ya sake fada yana kashe mata ido. "Uhm..." Ta nemi waje ta zauna tana jan mayafin ta kunya duk ta cika ta. "To dai ko kunsan juna a makaranta wannan daban. Daga yau ku din yan uwa ne na jini. Iyayen ku yan gidah daya ne. Ku dau kanku daya. Banda wariya ... Kuyi zumunci saboda Allah ku sadashi yadda ya dace. Allah ya muku albarka." "Amin Hajjaju..." Ko da suka karasa cin abincin. Aka kira sallah. Mazan suka fita masallaci. Matan kuma suka yi tasu a cikin parlorn... Bayan sun idar da sallar... Suka cigaba da saada zumuncin su na ranar ta hanyar daukar hotuna. Ta hada group chat da ke kan manhajar WhatsApp Alhaji Harith ya saka rayhan dan gidan Bappah Hydar ya sayo manyan wayoyi guda hudu. Yakumbo Hadiyyah daya. Junaid daya. Sai fareeha da Madeeha kowannen su daya daya. ... Sai bayan isha'i tukun sannan taro ya waste . Kowanne ya nufi gidajen sa. Ya yinda su ummy kuma kowanne ya shiga dakin da yake mallakin sa. Sai sha'awar gidan sukeyi... Ya matukar tafiya da su. Komai da aka zuba agidan me tsada ne da kawatuwa hadi da inganci gangariyyah. Su ummy sunyi santin komai. Don farin ciki ummy fashewa tayi tana kuka sosai . Hajiya Fadila nata baki. Haka suka kwanta cike da annushuwa marar misaltuwa. Lalle Allah me azurtawa ne a dare daya...Sun tashi daga halin rashi sun koma na samu. Ko'ina na'urar air conditioner na ce ke busawa. Ranar bacci harda saleba.. Lamarin sai godiyar Allah kawai... _-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_--_- Haka rayuwa ta cigaba da garawa. Driver ne takanas saboda su aka dakko shi kan kai su makaranta ya dakko su. Wataran kuma Rayyan ne ke tafiya da su ko ya dakko su. Junaid shima Bappah Hydar ya mallaka masa mota ya kuma sanya shi a makarantar koyan mota cikin sati na uku ya iya tsaf. Bayan Junaid ya karasa koya.. asabar da lahadi kuma aka saka su Madeeha su ma suka fara koya sannu ahankali suka iya Suma. Amman dai basa zuwa makarantar da motar sai dai unguwa ta kusa. Haka dai abubuwa suka cigaba da tafiya. Rayyan na kokarin bayyanawa Madeeha soyayya ko agaban waye amman Madeeha taki amincewa. Sai sake nisantar da kanta take daga gare shi.. Lamarin da ya hasala Rayyan kenan ya samu Hajiya Fadila kakar su ya gaya mata shi fa yana kaunar madeeha. Ya samu Bappanin su ya gaya musu duka yana son madeehan itace yarinyar da mahaifiyar sa ta samu ta ci mata mutinci ta je wajen ummy ma ta ce Madeeha ta fita daga harkar danta Rayyan . Ya karkare da ummyn ce tun a wancen lokacin ta hana Madeeha cigaba da kula shi. Alhaji Hammad ya mike a hasale yana cewa sai ya cikata wa Hajia Bintu cikon sakin ta guda daya tabar masa gidah hakiya Fadila mahaifiyar sa ta hana shi. Ta bashi hakuri hadi da sake tausasar sa. Daman ita ta hana ya sake ta alokacin daya hau doron zuciyar ba zai sake zama da ita ba akan magungunan daya gani ya kuma ji sunyi maganar da Suwaiba. Har gidan Suwaiba ya aika hukuma ta mata kashedin ta fita ahakar zuriyar sa ko ta samu kanta agidan kurkuku. Ya yinda ita kuma Hajiya Bintun ya fita a harkar ta baki daya bayan ya mata saki biyu. A kuma ranakun ne su Rayyan suka kammala digirin su na farko a jami'ar Birmingham university Nigeria.. Dau dai lokacin da akayi tambayar Yazed da Fareeha. Aka sanya aure nan da wata biyu masu zuwa. Rayyan ya matsu shima ayi maganr sa da Madeeha. Ko ta kanta baya bi don yasan ba kaunar aure take masa ba. Shi kuma duk duniya baki daya ita yake burin kasancewa da ita. Ya sake neman bappanin sa da maganr ranar da aka kawo lefen Fareeha... An taru an cika iya su yan uwa gwanin ban sha'awa. Bappah Harith na jan kunnen su akan martabar aure da darajar sa. "Bappah auren zumunci fa?" Ya jeho tambayar sama ta ka. "Auren zumunci kamar yadda jama"a suke cewa idan yayi kyau to ba shakka yafi komi, idan kuma ya baci to lallai matsalar kan shafi wasu da basu ji ba basu gani ba a duka bangarorin biyu. Muna fatan duka Allah ya baku abokanan zama na gari. " Bakj daya parlron ya gauraye da ' "Aamin..." Duk kawo kudi da kayan da akayi kanzil kawu Ashiru yaki zuwa. Sunce aje can a karba yaki.. sukace to yazo a karba anan nanma yaki sai ya tura aqeel wai ya wakilce sa. Gashi ummy duk ta damu ta kance sa su da uba ake ado...Ba a canzawa tuwo suna. Duk abunda zasu zama a rayuwa kada su manta da kawun na su da iyalin sa. Hajiya Fadila da kanta ta samu Hadiyyah ummy da maganar Madeeha da Rayyan. Da farko ummyn ta nuna bata raayi saboda mahaifyar sa bata son madeehan. Don har dubiyar ta taje ta matukar bata tausayi ganin ta zama nakashaaahiya . Dakyar sai ta hakura ta kuma kiea Madeeha tace mata ta amince su ci gaba da hulda da Rayyan. Duk kuwa da Rayyan din baya gaban Madeeha. Haka aka yi tambaya aka kawo kudin ta abunka da tuwo na mai na ce duk sune suka hallara. Aka shirgo mata kayan lefe fal kamar na yayan shugaban kasa. Babu ce kawai babu a lefen nan. Daga nan suka je sukayi aune aune da gwaje gwajen jini da sauran gwajin da ake so ayi idan zaayi aure. San samu ma ayi kafin maganar aure ta shigo ciki... Suna tafe a mota... Radio nayi ahankali da shuuu din tafjya. Garin damuna yayi tsit sai ni'imar Allah a ko'ina... Ciyawa tayi koriya. Ko'ina shar shar da shi.. Ya daga idanun sa ya sauke akanta. Kanta a window tana kallan waje. Ya danyi murmushi hadi da gyaran murya kafin yace "Sonki ne kadai akan tsarin dukkan tunanina komai nisan dare da tsawon wuni Iya wuya tunaninki ne akan kwakwalwata..kallon tsakiyar Idanuwanki suna saukar da sabuwar ni'ima acikin jikina ta hanyar hakane nake Kara kaimi wajen ganin nasamu ganinki akowace rana dauki ki amsa.. Sunankine nake ambato tsananin sonkine yake tsuma zuciyata shiyasa bana gajiya wajen waki da dukkan wata damuwarki.... Madeeha..." Yana sunanta daga karshe .. "Na'am .." ta amsa shi tana matsa yatsun hannun Tah "I have no more zest to continue in this one-sided love relationship. I am so interested in being with you and being the love of your life. I am saying it now before it is too late; I love you and want to be with you...." Sake kaudar da kanta tayi kawai. Daman yasan ba zatayi magana ba. Don haka ya juyar da kansa shima ya kara gudu suka dauki hanyar gidah Ranar jumu'ah bayan masallaci dubban mutane suka sheda daurin auren, "Yazed Abdulrashid da amaryar sa Fareeha Sufyan zubair... Sai Rayyan Hammadu da amaryar sa Madeeha Sufyan zubair.... Dukkan su an daura auren na su ne akan sadaki mafi daraja .. Bayan an daura aka yi luntsumemiyar reception na maza yan daurin aure a farfajiyar gidan Bappah Harith... MX WRITES✓✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 51_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ **Tare suke baki dayan su a dakin Mami matar Alhaji Harith. Ciki harda Hibba data dawo gidan tun ana'i washe gari za'a fara biki... Sanye suke cikin wasu laces hadaddu da suka kawaatu da dinkuna da mayafai da suka matukar sake dago tsaruwa da kayan sukayi musu.. Gefe daya yan biyun sun sake fito da kwalliyar kayan cikin kyawun su da Allah ya albarkance su da shi. Beelanah beauty (08034697302) itace me makeup din da tazo gidan tayiwa amaren kwalliya. Kasancewar su din ba su taba makeup ba sai wani irin kyawu marar fasaltawa ya wanzu a fuskokin su dama sauran jikin su baki daya... Ga me kwalliyar ta iya kwalliya sosai.. "Yauwa to an gama..." "Ma shaa Allah! Har kin kammala beelanah?" "Na gama Hibba ." "Wow gaskiya sun yi kyau sosai." "Ma shaa Allah..." "Nima na gama kabbasar kayan su... " "Habawa ai ke dik turaruwan ki babu na yar wa ... Su ke sayar da kan su kayan ki ai... Saboda ingancin su." "Gaskiya duk turarukan wuta da khumrahs da sauran kayan kamshi na kamfanin yerwa incense and more (08095215215) babu na asarar kudi. .." Me turaren tayi murmushi .. Hadi da tattare komai da ta curo ta mayar cikin jakarta. "Wai tun yanzu zaki tafi Madame yerwa ?" "Sauri nake zan yi gyaran jikin wata amarya zan kuma turara kayan amaryar." "Ma shaa Allah Allah ya temaka." "Aamin Aamin.." "Dan tsaya mu tafi please... Zanje gidah na shirya ni sai na dawo ." "Okay Beelanah beauty... Gaskiya kin fito mana da amaren mu gasunan reras achan achan da su." Sukayi dariya baki dayan su... Hibba ta raka su me turarem da me kwalliyar har bakin motar da za'a mayar da su gidajen su kasancewar home service ne. Rayyan ne daga can gefe a zaune yana latsa wayar sa da ke hannun sa .. Wata folder ya shiga da take acike taf da hotunan Madeeha.. Daya bayan daya ya shiga kallon su yana sake zooming fuskar ta. Sai murmushi yake kamar sabon mahaukaci. Na'eem ya isa wajen sa yana murmushi ya bashi hannu suka gaysa. "An daura... Angon Madeeha bada kan ka asare." Na'eem ya bashi hannu suka tafa yana mai gaya masa haka.. Yana karasa fada Rayyan ya dubi gabas yayi sujjada yana mai godewa Allah abisa cika masa burin sa da yayi na MALLAKar Madeeha da yake dakwan kaunar ta a ZUCIYAr sa ... Tun tana kin KULA shi har dai ta fara kadan kadan... Tsabar farin ciki sai da hawaye ziri daya daya suka zuraro daga idanun sa... "Alhamdulillah... Alhamdulillah... Alhamdulillah.." ya daga hannuwa ta fada hadi da shafawa a fuskar sa. "Muje mu buga ps." "PS zaka buga da wa kenan?" "Da kai mana." "Ni? A ranar da aka dauramun aure da macen data fi kowa kyau awaje na.. Babban burin da Allah ya cikata mun yau. Zaka ce na bika muyi game... Bayan haka kuma yanzu na shiga jerin me iyali ni ba saurayi bane irin ka." Yana karasa fada ya jefa masa harara. Na'eem ya tuntsire da dariya har yana rike da cikin sa "Kai dai mutumin wofi ne... Daga auren ka yau zaka fara gayawa mutane magana." Rayyan ya juya ya masa daquwa, "Oho dai.... Na fita daga layin gauraye.." Yan uwa da abokan arziki nata chudadowa da yin dafifi wajen angwayen biyu.. Sunata basu hannu suna gaysawa hadi da tsayawa ayi musu hoto.. Daga nan wajen masallacin suka dunguma zuwa cikin gidan na Alhaji Harith don cin liyafar da aka hada ta ta reception.. Tsaye Na'eemah take agaban window yayinda ta dage window tana duban wajen farfajiyar gidan. Ganin shigowar mazan sunyi dafifi sunata shiga cikin gidan.. Hakan ya sanya Na'eemah daga hannu sama ta shafa a fuskar ta. "Alhamdulillah!! An daura.... Kaga amaren Ya Rayyan da Ya Yazed...." Dakin ya dau shewa da sauran kawayen su dake ciki. Mari ma budurwar Junaid tazo . Itama an saya nasu auren zuwa bayan sallah babba. Haka dai yammatan sukaita tsokanar su Madeeha anata dariya ana shewa. Can sai ga shigar Hibba dakin da sauri,.. "Angwaye sun shigo... za'a dau hotuna." Madeeha ta juyar da kai ta dora akan Fareeha da itama kallon nata take.. Fareeha ta saka hannu ta riko hannun madeeha suka tashi tsaye.. Sanye Madeeha take cikin lace blue da yasha duwatsu yellow suna ta kyalkyali. Yayin da mayafin ta kalar yellow ne shima hadi da takalmanta da ke kafarta shima yellow ne.. Fareeha kuma tana sanye ne cikin lace ash daya sha duwatsu silver ... Mayafin ta da takalmanta suma silver ne Sai sarkoki da suka sassaka da abun hannu na awarwaro da kuma zobe .. Ahankali kuma a nutse suke tafiya kawayen na su na agaba. Su kuma sune a karshe. Suka nufi babban parlorn da angwaye da abokanan suke. Na'eemah tayi sauri ta karasa tsakiyar parlorn tana cewa, "Yauwa assalamu alaikum..." "Wa'alaykm salam...." Suka amsa baki dayan su. "Toh Alhamdulillah... Ba abunda zamu ce da Allah sai nuna godiyar mu a gare shi.. Allah ya karawa annabi daraja da karaama." "Allahumma Aamin.." suka sake hada baki wajen amsa mata. "Okay angwayen dai biyu ne kamar yadda kowa ya sani. Akwai Ya Rayyan da Ya Yazed.. amare kuma akwai Fareeha da Madeeha.. Gasunan a jere dai kungan su. To inason please ya yazeed da ya Rayyan kowa yazo ya nuna amaryar sa acikin ku." Rayyan ya daga kai yana murmushi. Domin shi tunda ya shiga idanun sa ke akan Madeeha... Duk taron mutanen da ta shiha ba zai taba mancewa da fuskar ta ba. Fuskar tata data zamo masa maganin damuwar sa. Da kaunar ta yake kwana yake kuma tashi.. Lokaci yana tafiya angwaye... Idan kuma kun kasa gane su to ku fada." Rayyan ya mike daga zaman da yayi. Cikin tafiyar sa mai takun takama da kasaita hadi da jini a jika na matashin gwarzon angon da ke tattare da nishadi mai dauke da madaukakin farin ciki marar misaltuwa.. Yana karasawa wajen ya dora idanun. Sa akan Fareeha yayi murmushi... Ya juya ya saka hannuwan sa ba biyu ya rungume Madeeha hadi da yi mata rumfa da jikin sa. Cikin kunnenta ya rada mata, "Congratulations to us...Mrs Rayyan.. Allah yasa mun bude shafin farin cikin rayuwar mu kenan . Allah yabani ikon KULA da ke Madeeha. Ina kaunar ki, Ina kaunar ki, Ina kaunar ki kauna wadda ba zaa taba kimanta adadin ta ba.. I love you with every fiber of my being." Yana karasa fadawa ya sakar mata sumba a gefen kunnenta ya kuma sake sakar mata wani a saman goshin ta.. Parlorn ya dauka da karar kawayen amare da abokanan ango.. Yazed ma ya matsa wajen Fareeha ya sanya hannu ya dakko nata ya runtse su waje daya yana jefa mata wani kallo mai tafiya da wanda akewa kallon . "Dan Allah ku dan tsaya a dauke ku a hotunan." Cewar zaarah. Ng me hoto.. (08021481240) Styles ta shiga basu na hotunan tana mai daukar su kala kala. Bayan kowanne yayi da matar sa sai aka fara yi da kawaye da na abokanan ango. Rayyan bakin sa tamkar zai yage saboda yadda yake dashare shi yana rike kuma da hannun madeeha yaki cikata.. Sai da su Mami suka fara shigowa za'ayi hotan da su tukun sanan Madeeha ta mintsile shi ya saketa. Haka dai yan uwa suka yi ta shiga anayin hotunan da su. Kafin daga bisani angwayen su fita. Wuri ya zama sai amare da kawayen su. Aka kawo musu abinci kala kala suka cicci. Bayan sunyi sallah ne sai suka fara shirye shiryen zuwa kai amaren Fareeha da Madeeha.. Bayan an shirya su cikin wasu lafayoyi masu dan karan kyau da tsada sashen ummy da Hajiya aka kai su.. Duk bappanin su na nan. Gefe daya kuma kawu Ashiru ne yanata hura hanci. Tunda yaji labarin yan uwan ummy nada maiko maiko (kudi) ya sab'aba ya dawo yana dandalar arzikin albarkacin yaran. Da fari su Madeeha basu so hakan ba. Ummy ta tsawatar mu su hadi da cewa hannun ka baya rubewa kace zaka yanke ka wullar . Fada sosai aka shiga yi musu na jan kunne abisa rayuwar da zasuyi agidajen auren su. Ummy na daga gefe bata cewa komai . Sai dai idan anyi addua ta sunkuyar da kanta kasa ta amsa da Amin a kasan makoshi.. Sai daga karshe bayan dukkanin su sunyi musu fada idan aka cire ummy da bata cewa komai... Sai bayan an kammala ne da zaa saka su a mota .. aka kai su wajen ummyn don suyi mata sallama. A tsakiya suka sakata. Gefe Madeeha. Dayan gefen Fareeha. kuka sike harda wiwi. Kuka ne mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara.. Duk suka karyar da zukatan mutanen wajen.. duk dauriyar ummy sai data kasa hawayen itama suka shiga yar tsare a fuskar ta. Ta yakice su da kyar tana goge hawayen da tissue din da ke hannun ta. Cikin murya marar sauti sosai tace, "Allah ya sanya alkhairi da albarka', salaama, zaman lafiya, yalwar arzuka, wadatar zuciya, da rayuwa me inganci a rayuwar auren ku Fareeha da Madeeha... Allah ya muku albarka. Allah ya muku albarka , Allah ya muku albarka.. Allah ya kauda fitnah a tsakani. Allah yasa rai aka yiwa, Allah ya baku ikon kula da mazajen na ku..Su kuma su rike ku da amana, kuyi musu biyayya yi nayi bari na bari , sabuwar rayuwa ce zaku shiga ta daban... Allah yabada zuriya ta gari me yalwar albarka." Tana karasa fada ta juya da sauri ta shige cikin dakin ta ta turo kofar. Sosai suka sake fashewa dawani kukan . Dakyar aka iya lallashin su. Aka janye su aka nufi motoci da su. Gidan Fareeha aka fara zuwa aka kaita. Daga karshe kuma aka kai Madeeha nata gidan. Yan kai amare suka juya zuwa gidah suna masu bin su da adduoin zaman lafiya a da yara masu tarin alkhairi da albarka. Kawayen amare kuwa sai da sukayi siyan baki suka cancame kudaden su... -_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_-_ A shagon Nawal's grills and more (08039122194)ya tsaya ya sayi kaji da kilishin su mai dadin dandano... Ya hado da fura da yoghurts harda pizza ma duk ya saya da drinks. Da kayan tea da biredi me yanka yanka😂🤌 Kai tsaye ya zuba su a bayan motar sa ya nufi gidan sa. Wani nishadi na dada dawainiya da shi sai murmushi yake.. Wai yau shine a matsayin angon Madeeha Sufyan zubair.. Yarinyar data sace ZUCIYAr sa ta MALLAKe ta tun ranar daya dora idanun sa akan ta yake ta burin sake ganin ta da son KULA ta.... Daga karshe Allah ya cika masa burin sa ya sanya Madeeha ta zamo mata agare shi.. "Alhamdulillah Yaa Rabbi. Forever grateful!!" Ya fada ahankali yana murmushin gefen bakin sa haka ya karasa gate din gidan sa. Yadanna horn... Mai gadi ya taso a guje ya bude masa gate din. Rayyan ya shiga da motar sa ciki bayan ya tsaya sun gaysa.... .. _INA JAMA'AR TA MU? KU MARMATSO KUSA . GA TAGOMASHIN ARZIKI. SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI. MUN GWADA DOLE MU BADA SHEDA_ _INA AMARE, UWAYEN GIDA, YAMMATA? IYAYE MAZA DA KE SON FARANTA RAYUKAN MATAN SU DA YAYAN SU DA MA KANNEN SU?_ _ALBISHIRIN KU. GA GORO. DOMIN WANNAN DADDADAN LABARI DOLE MU BAKU ALBISHIR DA ALHERIN GORO. GORON MA FARI KAL KAL_ _WAI AKACE KAMSHI RAHAMA NE... KAMSHIN MA MUSANMAN ME SANYAYA ZUCIYA DA RATSA MAGUDANAR JINI DA TSOKA._ _INA MASU NEMAN KAMSHIN TURAREN SAUDI ARABIA? T'CHAD DA MAIDUGURI? IRE IREN KAMSHIN DA BAYA BIN ISKA YANA KAMA WAJE YA RIKE GIDAH..._ _KAMSHIN TURAREN KAYA, TURAREN GIDA, TURAREN JIKI, TURRARN GASHI, TURAREN TSUGUNNO, TURAREN WANKA, TURAREN WANKI, TURAREN MOPPING, TURAREN BANDAKI, TURAREN LABULAYE DA ZANNUWAN GADO, AIR FRESHENER DA TURAREN AKWATUNA DA DRAWER DA MOTA... KAI HAR MA DA TURAREN DA KE CIRE BACIN RAI YA MUSANYA DA FARIN CIKI SABODA TSANANIN SANYAYAWAR SA DA YAYE DUHU DA DAMUWA_ _BA ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNADA NAU'IKAN TURARUKA NA KHUMRAH KALA KALA. SUNADA TURAREN RUWA NA FESAWA DANA MAIKO. SUNADA KAYAN GYARAN JIKI.._ _SUNADA KULACCA DA SAURAN BODY BUTTERS MASU YAYE WARI KODA KUWA AN YI KWANAKI BA WANKA BARE WANKI._ _SUNADA KABBASA TA TURARA KAYA DA KASAKEN TURARUKAN WUTA NA KARFE DANA KASA DAMA NA ZAMANI YAN WAJE._ *_YERWA INCENSE AND MORE_* _YERWA INCENSE AND MORE_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _MASARAUTAR KAMSHI KENAN. KAYAN SU NA AKAN FARASHIN SARI DA SAYA DAYA DAYA.. SUNA YIWA AMARE HADI DA UWAYEN GIDAH DAMA YAMMATA. SUNAYIN NA TARON SHAGULGULAN BIKI DUK AKAN FARASHI MAI RAHUSA_ _BA'ANAN KADAI SUKA TSAYA BA. SUNA DA TARIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA RAHUSA HADI DA INGANCIN DA ALKALUMA SUNYI KADAN WAJEN BAYYANA MUKU._ _SUNA TURA KAYAYYAKIN SU FADIN NAJERIYA DA KETARE BAKI DAYA._ _ADIRESHIN SU. SUNA GARIN KANO DAURA DA TITIN DA ZAI SADAKA DA GARIN MAIDUGURI_ _SUNA KAN MANHAJOJIN SU DAKE KAFAFE DA DAMA KAMAR:_ _INSTAGRAM: @yerwaincense_and_more_ _FACEBOOK:yerwacollection_ _WHATSAPP: 08095215215/09044191709_ _A YANZU HAKA KAMFANIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE SUNA SALES DIN KAYAN SU NA 250ML NA TURAREN WUTA DA KUMA 240 DA 190ML NA KHUMRAHS_ _IDAN ANJE ACE DAGA ZAFAFA NE AKWAI RAGIN KUDI DA HADI NA MUSANMAN DA ZAA YIWA DUKKANIN KAYAN DA KUKA SAYA._ _KYAU!! INGANCI! RAHUSA!! KAMA JIKI DA GIDAH!! AIKI!! ADADE ANA MOREWA SAI KAYAYYAKIN TURARUKAN KAMFANIN:*YERWA INCENSE AND MORE*_ _____ Littafi daya---400 Biyu---600 Uku----800 Hudu-----1k Biyar din duka----1200 *ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN KI ANTAYA JIRGIN FITON ZAFAFA BIYAR*🔥🔥🔥🔥🔥 0022419171 Maryam sani Access bank *MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN* 09166221261 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 *Ina yan uwa 'yan nijer?* *Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta* +22799643131 Littafi daya---450CFA biyu---650CFA uku----850CFA hudu----1050 CFA Biyar----1250CFA *A DADE ANAYI SAI GASKIYA!* *SIYAN NA GARI KUMA MAIDA KUDI GIDA!* *Thanks for choosing us*🔥 _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 52_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _____     Bayan ya faka motar sa awajen adana motocin gidan. Ya dakko duk siyayyar da yayi ya rike a hannun sa ya rufe motar. Tsayawa yayi yana bin harabar wajen da kallo. Anyi shuke shuke masu kawatarwa a gefe da gefe.. Can daga can barin gate kuma wani babban abune na mazubin shara har da tayoyin sa. Ya dan ja kasan leben sa ya cije kafin ya tunkari babbar kofar da itace zaka shiga ta sadaaka da cikin gidan. Bakin sa dauke da sallama ya shiga. Hadadden turaren wutan Chadian khajingru na kamfanin turaren yerwa incense and more (08095215215) ne ya daki kofofin hancin sa. Ya lumshe idanu ya bude yana mai sake shakar kamshin... Rufe kofar yayi ya saka mata key hadi da zuge labulayen ya cire takalman sa ya saka na yawo acikin gidah. Suna a jere guda biyu acikin abun takalma. Daya pink da ya kuma blue. Hakan ya tabbatar masa da blue din na sa ne. Saboda babban size ne kuma shape din maza ne. "Assalamu alaikum wa rahamatullah..." Yayi sallama yana sake tura kansa cikin gidan. Daka shigo wani babban parlor ne mai dauke da kayan furnitures da sukayi matukar dacewa da tsaruwar jeren gidan Screen din wayar sa ne yayi haske. Ya daga ya dubi screen din. Sakon message da T-Boy ya tura masa, "Mun gama siyaan baki mun biya yammatan amarya kudin da suka fada... Abokina Allah ya baku zaman lafiya. Ka dai bi yarinyar mutane a hankali." Siririn tsaki Rayyan ya saki yana murmushi. Alokacin daya karasa karanta sakon T-Boy. Hannun sa ya saka ya bude dakin daya da ke kasan gidan. Ba kowa aciki ya bude bandakin da ke ciki. Komai a tsaftace a kuma gyare sai kamshi ne ke tashi. Gadon ya kawatu da wani hadadden zanin gado kirar Saudi royal. Janyo kofar yayi ya rufe ta ruf. Ya fara haura mattakalar benen yana hawa sama. Wani daki da ke kallon kafar benen ya bude shi ahankali. Ya tura kai ciki... Tun daga bakin kofar hancin sa ke jiyo masa daddadar khumrar da ke tashi daga jikin ta. Kamshi ne mai dadi a hanci da saukar da ni'ima da sanyaya zuciya. Tana zaune a bakin gadon. Sanye take a lullube cikin laffaya kanta a kàsa. Ba kadan ba tayi masa kyau. Hakama shigar kayan jikin ta sun tafi da shi. kalar purple me duwatsu bakake. "Assalamu Alaiki... " Ya sake fada a kasan makoshi. Hadi da komawa can dayan gafen gadon da ke lullube cikin zanin gado da bargon sa farare. Masu dauke da kwalliya kalar ja. A jiye kayan yayi... Ya saka hannu ya bude dan karamun fridge din da ke gefen gadon ya ciro su furar da wasu daga cikin lemuka da yoghurt ya zuba su acikin fridge din.. Ya sake fita ya sauka kasa ya bude wata kofar da yake da tabbacin kitchen ne. Ai kuwa yana budewa kitchen dinne. Tray ya dauka ya saka plates guda biyu da fork da wuka. Ya dakko cups suma ya saka su akan tray din. Saman ya haura yanata sauri ya bude kofar dakin ya shiga. Madeeha na jiyo dukkanin motsin sa. Ta sake dunkulewa waje daya tana tamke laffayar jikin ta tamau... Jajjere komai yayi akan plates wasu akan karamun tray. ya mike bayan ya ajiye komai ya hade hannuwan sa waje daya yana matsawa. Yama rasa ta ina zai fara..? Gefen ta ya koma ya zauna. Taja baya da sauri ya sake matsawa daf da ita. Ya sanya hannun sa ya kamo kafadun ta tanata mutsu mutsun kwacewa ya hanata ta hanyar rarumo ta baki daya ya kwantar da kanta akan kafadar sa. Hadi da riko ta sosai. Ya dora labban sa akanta ya sakar mata sumba da ta saka tsigar jkkin ta tashi.. "Madeeha.... !! I've the right..." Ya rada mata a kunnenta daya ...hadi da busa mata iskar bakin sa aciki mai zafi cikin wani salo.. Ta shiga takurewa hadi da dunkulewa... Yasaka hannun sa daya a hankali akan gadon bayanta yana shafawa, "Madeeha.... ki dena tsoro na please ..Ni fa mijin ki ne Madeeha. Ko..? Uhm?" Ya fada yana lakuce mata karan hancin ta. Ita dai kanzil bata cewa komai.. Yasa ka hannun sa ya shiga yaye mata laffayar data lullube fuskar ta da shi. Yana ja tana ja. "Madeeha.. Please... Cire hannun ki." Ya fada yana janye hannuwan nata. "Zo ki ci abinci...." "Na koshi..." "Kika koshi a'ina? Daure dai... Sai da ruwan ciki ake jan na rijiya..." Tanata turjiyewa a haka dai yayi nasarar yaye mata laffayar da ta lullube jikin ta da fuskar ta baki daya.. "Ta so mu ci abinci... Kinji?" "Na koshi." Ta amsa shi kanta a kàsa. Murmushi yayi. Wani dadi na sake ratsa shi yau, Madeehan sa ce a gefen sa su biyu kadai sannan kuma a matsayin matar sa. Idan mafarki yake Allah yasa karya farka. "Temaka mun ki ci dai my love." Riko ta yayi suka sauka kasan carpet . Ya daddeba mata komai a plate ya ajiye a gaban ta. Ya dan langabar da kansa yana kallon fuskar ta da tayi kasa da ita tana matsa hannuwan ta.. "Madeeha .. Zuciyata na dauke da farin cikin da ba zai taba gushewa ba da yardar Allah... Hakika Allah ya cika mun buri na samun ki da nayi a matsayin matata ta sunnah Madeeha..Ina fatan daga rana irin ta yau Allah ya dawwamar mana da farin ciki mai dorewa. Har karshen rayuwar mu. Amin... Ba ki ce Aamin ba.…?" Madeeha ta kasa cewa komai. Rayyan ya riko hannun ta daya ya saka akan setin zuciyar sa. "Kinji yadda zuciyata ke bugawa ko? Da kaunar ki na ke kwana na ke tashi Madeeha.. bugun zuciyata kan canza a duk lokacin da idanuwana suka sauka akan na ki., Ina kaunar ki fiye da yadda alkalami zai rubuta. Ina kaunar ki fiye da yadda kwakwalwa zata tariyo.. Ina kaunar ki fiye da tunanin me tunani. Ke kadai nake so.. ke kuma nake burin mallaka. Ke kadai nake kauna na ke kuma adduar Allah ya wanzar mana da zaman lafiya a tsakani... Aamin" Naman ya babbare ya ciccire kashin da ke jikin sa. Ya matsa daf da ita ya sake kamota tana kwacewa ya saki karfin sa baki daya adole ta hakura .. "Bude bakin..." Ya rada mata yana kai mata naman bakin ta. Ba yadda ta iya ta bude bakin nata ya saka mata kazar., A haka ya dinga bata har ta karasa cinyewa. Ya tsiyaya mata furar ya saka mata a baki ta shanye. Bayan ya gama bata ya janyo tissue paper ya shiga goge mata bakin ahankali.. "Zaki kara da tea din? Tayi saurin girgiza masa kanta. Rayyan ya danne dariyar data taho masa. Yana bin ta da kallo. "Kinyi sallah?* "Uhm" "Seriously?" "Uhm..." "Toh muje kiyi fitsari ko?" Mikewa tayi hunnun ta har yana rawa ta koma gefen gado ta zauna, "Tashi mana, Madeeha.." "Bana jin fitsarin.." Wannan karon ya kasa danne dariyar sa. Ya yi dariya sosai hade da murmusawa ta gefen baki.. Ya rankwafar da kai hadi da sake rage sautin muryar sa yace, "Tashi... Kinji? Yar albarka." Mikewa tayi har tana hada hanya tayi adduar shiga bandaki ta shiga ciki. Ganin ta shiga , Shi kuma sai ya juya ya futa daga dakin. Dakin da yake a matsayin nasa ya shiga yana bin ko'ina da kallo. Kayan dakin baki daya blue and white ne hatta zanin gado da kwalliyar marbles din dakin Bandaki ya shige yayo wanka hadi da dauro alwala. Yayi brush bayan ya wanke bakin sa, Ya sauya kayan sa zuwa na bacci riga da wando.. Yabi jikin sa da turaruwa masu sanyin kamshi da sanya nutsuwa.... Wayar sa ya dauka yana duba chats. Sakwanni ne fal da yan uwa da abokan arziki suka turo masa na sanya albarka a auren su. Saka wayar yayi a lock ya fice daga cikin dakin yana gyara botiran gaban rigar sa. Yana shiga dakin ta ya hangota a kan gado ta cukwikwiye...shesshekar kukanta ta doki kofofin kunnuwan sa. Ya karasa shiga yana yin sallama. Ya tura kofar dakin ya rufe ta. Kai tsaye ya nufi inda take akan gadon ya zauna... Ya shiga yaye bargon ta sauya kaya zuwa riga ta bacci mai kauri ta saka hula.. Tallabota yayi tanata gocewa har dai yayi nasarar riketa ga gam... Ya shiga chusa idanun sa a nata yana mai sakar mata wani kallo mai kashe gabobi ya kuma sanya musu kasala... "Madeeha... " "Uhm.." "Tashi muyi sallah.." "Nayi.." "A'a wannan nafila zamuyi. Mu kuma godewa Allah abisa ni'imar aure da ya sa muna da rabo acikin tah.. kinji?" Daga kai tayi. Ya lura tana cikin fargaba matuka. Don haka ya tayata dakko babban hijabi har kasa ta zura ta kuma daura zani. Ya ja su sallah ... Ya dade yana addua a sujjadar karshe kafin yayi tahiya suka sallame. Nanma ya daga hannu yanata adduoin sa. Bayan sun kammala ya juya yana fuskantar ta. Ya shiga yi mata tambayoyi abisa addinin musulunci... Ta amsa dai dai gwargwadon ilimin ta. Ya kuma dora hannun sa akanta ya karanto wasu addu'oi. Bayan ya gama ya mike ya kwashe kwanukan da ledoji ya kai kasa . Ya koma ya rufe kofar dakin. Tuni Madeeha ta shige cikin bargo ta kudundune. Rayyan ya hau kan gadon ya yaye bargon ya shiga .. Ta matsa gaba ya sake bin ta. Ahankali ya saka hannu ya janyo ta jikin sa ya rungume ta tsam a jikin sa. Ya yinda hannun sa ya shiga karakai na acikin jikin ta. Mutsu mutsu Madeeha ta fara yi .. Rayyan ya saka hannu yana shafa gadon bayan ta. Kafin ya mayar kan leben ta yana zagaye su ahankali cikin wani salo. Madeeha jikin ta ya fara kyarma. Rayyan ya matsa daf daidai kunnen ta ya shiga rada mata, "Calm down..... Kinji?" Ya fada yana sumbatar gefen kunnen da cikin kunnen nata.. Tsigar jikin ta na dada tashi... Kofofin jikin ta na budewa suna masu maraba da sakon da yake isar musu. Hakan ya sa shi kai hannun sa kan rigar tata yana zare botiran a hankali, "Hakika nayi dace da samunki arayuwa kinzama farin cikina da sonki nake kwana kuma kisani dashi nake tashi...Kasancewar ki arayuwa ta shine yakaini harna kawo matakin danake kai, A soyayyarki idan kina gefena bana bukatan ruwa ko abinci dariyar ki takan zama abincina murmushinki kuma shine wanzuwar lafiya ta" Ya karasa fada yana mai tafiyar da hannun sa tafiyar tsutsa a jikin ta.. Ya sake kai bakin sa zuwa wajen albarkatun ta da suka tafi da shi... Bidirin sa yake sosai a jikin ta. Ya yinda Madeeha ke rausaya kuka tana matse leben ta.. "Madeeha, Labarin farin cikina yana farawa ne daga jin muryarki, Asalin ma'anar soyayyata sunanki ne,.asalin kasancewa ta awanan duniyar sanadin ki ne..inason ne na bayyana ki da kalmomi amma zaki ce nayi son kai.kece asalin samun nutsuwa da kwanciyar hankalina... You are the reason I became stronger, but still, you are my weakness. I would do anything for you to make you happy. I would give you the sun, the moon, the stars, and my whole heart forever. There is no better feeling than holding you in my arms..." Ya karasa fada hadi da kai hannun sa zuwa inda zuciyar sa ke muradin shiga... Hakan ya sanya Madeeha fashewa da kuka sosai tana kokarin yakice shi da ga jikin ta... Tunani da ji da ganin Rayyan suka dauke. So kawai yake su raya daren. Don haka duk koke koken da take hakuri kawai yake bata baya tsayawa. Nan da nan ya karanto adduar kasancewa da iyali ya kuma shige fagen dagar duk kuwa da da ya sha wahala ainun shima alokacin Madeeha ta challara wata kara. Rayyan yayi nasarar hade bakunan su waje daya. Duk yadda zata yage jikin ta daga gare shi tayi yaki chikata. Tun muryar ta na fita har ta dena... Tana mai sauke numfashi kawai. Ya yinda Rayyan ke jin kansa cikin wata duniya ta daban ... Wani farin ciki ya mamaye shi ya zagaye shi. Haka ya cigaba da abunda yake har ya samu nutsuwa sosai. Sai a sannan ya hasaso abunda ya aikata.. Ya saka hannu ya shafo kasan keyar sa yana bin ta da kallo. Har tayi bacci. Yayinda hawaye ke kwarara daga idanun ta. Ya sanya hannun sa daya yana shafa labbanta da suka bushe.. tausayi sosai ta bashi. Yaji gaba daya bai kyauta mata ba. Amma kuma ai ba lefin sa bane tunda shi kansa yayi loosing control.. Wayar sa ya janyo da ke kan bedside drawer ya kalli lokaci. Tsakiyar dare ne. Don haka ya koma ahankali ya kwanta bayan ya janyo ta jikin sa. Madeeha ta farka alokacin muryar ta a dashe tana cewa, "Dan Allah kayi hakuri..." "Shhhh!! Bazan sake ba, Kiyi hakuri kema kinji ko? Allah ya miki albarka Madeeha. Allah ya miki albarka, Allah ya miki albarka, Na rasa kalaman ma da zan yi amfani wajen nuna godiya ta agare ki... Ke din yar mutinci ce..Ina rokon mahalicci dare da kuma safiya ya kwaranyo miki rahamar sa, Ya wanke dukan damuwa da tsoron da ke ranki,Ya wadatar dake da yawan hakuri da kuma wadatuwar zuciya, Ya ni'imtaki daga tsoro da dukan abinda kike shakka,Ya cika miki burin ki,Ya wanke damuwarki, ya miki sutura,Ya sanya farko da karshen wannan rana sanadin wadatuwar ki da dukan alkhairi a rayuwarki." Yana kai wa nan ya saka hannu ta share mata hawayen da ke sake cigaba da zuba a fuskar ta.. Sake rungumeta ya yi tsam a jikin sa. Hannun sa daya yana shafa gashin ta ya zuwa gadon bayan ta.. "Kin zame min komi arayuwata.kece kyakkyawar kaddara ta kuma kece manufa ta..I may not be able to say how much I love you or just how special you are to me, but I can say that my world is full of smiles and happiness whenever you are around. I love you with all my heart., Ina kaunar ki sosai." Ya karasa yana mai sake sumbatar habar ta ya zuwa karan hancin ta. Kafin wasa wasan ya sake chanza salo.. Sai da ya sake samun nutsuwa sosai tukun sannan ya sararawa Madeeha. Tanata turjewa haka ya ciccubeta yana cewa, "Haka mazan novels suke... Shi yasa nima zan dauke ki kamar yadda su ke.." ya direta acikin bandakin yana sauke numfarfashi saboda nauyin ta. Ya tara mata ruwa ya temaka mata ta tsaftace jikin ta shi kuma ya koma dakin sa don tsaftace nasa jikin Dakyar ta iya fitowa tana yamutsa fuska hadi da matse idanun ta saboda tsananin azabar da take ji. Bayan anyi kiran assalatu. Rayyan ne ya jasu sallah shi da ita. Bayan sunyi addu'oi sun shafa.. "Madeeha!!!........"ya sake kiran sunan ta. "Ko ta ya akai ya ke gane ni? " Ta tanbayi zuciyar ta. Abunda bata sani ba kuma ashe tayi tambayar maganar ne a fili. Rayyan ya yi murmushin gefen baki..Cikin murya mai dadin sauraro yace.. MX WRITES✓✓✓ _𝕂𝕀 𝕂𝕌𝕃𝔸 ℕ𝕀!!_ _(𝕄𝔸𝕃𝕃𝔸𝕂𝕀ℕ ℤ𝕌ℂ𝕀𝕐𝔸)💕_ _ℕ𝔸ℕ𝔸 ℍ𝔸𝔽𝕊𝔸𝕋_ _𝕄𝕀𝕊𝕊 𝕏𝕆𝕏𝕆_ _ℙ𝔸𝕀𝔻 ℙ𝔸𝔾𝔼: 53_ _ZAFAFA BIYAR 2023_ _-_-_-_-_-_- "Na dade ina jiran ranar da zaki mun wannan tambayar... Madeeha!!" Ya karasa kiran sunan ta hadi da sauke nannauyar ajiyar zuciya. 'Kasa tayi da idanun ta... Tambayar da tayi wa kanta ashe ta fito fili bata sani ba? Ta shiga lankwasa hannuwan ta tana mai karkatar da kanta gefe.. Ya sake rankwafawa yana sakin tattausan murmushi, "Allah ne ya sanya kaunar ki a zuciya ta Madeeha... Haka zalika shi ya sanya gano kamannin ki a idanuna da ma gangar jiki na baki daya..... Tun ranar da na fara dora idanu na akan ki.. Ba ranar da zata zo ta koma ga mahalliccin ta ban yi tunanin ki ba.. kina cikin jerin abubuwan da nake tunawa da su a ko da yaushe... Ke din MALLAKIN ZUCIYAH ta ce Madeeha.. Ki temaka ki ce wani abu.. KI KULA NI ko na ji sanyi a rai na.. kinji?" Kasa cewa komai tayi. Kan ta dai na gefe.. ya yinda cikin zuciyar ta ke kissima mata abubuwa da yawa. "Muje mu kwanta ko?" "Kayi hakuri." Ta fada muryar ta na rawa. Jan kasan leben sa yayi bayan ya kamo shi ya ciza kadan yana mai busar da iskar bakin sa.. "Dan Allah ki tashi... Ba zan miki abunda kike tunani ba." "Kayi alkawari?" Ta sake fada masa idanuwan ta nayin rau rau zata yi kuka. "No please... Kar ki zubar mun da hawayen ki masu daraja .. kinji? Ta so please." Tashin tayi dakyar tana jin inama ta bude kofar ta gudu ta koma gidah. Kan gadon ya hau ya kwanta yana mai nuna mata kusa da shi.. "Zo ki kwanta.." "Ba na jin bacci.." Ta amsa shi tana murza zoben azurfa da ke yatsan ta. "Ni de na ce ki zo ki kwanta.... Idan kuma ba zaki bi umarnin mijin ki ba shikenan.." Yana karasa fadar haka ya juya mata baya yayi kwanciyar sa. Tunowa tayi da jan kunnen da akayi musu akan bibiyar mijin da ake aure da ma bin duk wasu umarni na sharuddan sa. Karasawa tayi bakin gadon. Ta dan tsaya tana kare masa kallo... Zama tayi akai tana yamutsa fuska.. Ta dan rankwafa ganin ya rufe idanun sa. Ta samu ahankali ta kwanta .... Ashe ba bacci yayi ba. Tana cikin gyara kwanciyar ta ta jiyo tururun numfashin sa a bayan ta. Bata karasa tabbatarwa ba ta jiyo hannuwan sa ya riko kugun ta ta baya zuwa ruwan cikin ta.. Da sauri ta shiga janye hannuwan sa zata mike yayi saurin riko ta ya mannata a kirjin sa ya rungume ta tsam yadda ba zata gudu ba.. Runtse idanun ta tayi alakacin da ya burkito da ita suna fuskantar juna.. Dariya abun ya bashi. Sai ya danne kawai yayi murmushi . Ya sanya hannun sa daya yana zagaye fuskar ta da shi ahankali cikin nutsuwa mai tattare da wani salo... Ahankali ya dora yatsun na sa a kan girar ta da suka kwanta luf . Ya shiga shafa su yana kwantar da su. Hakan da yake ba karamun sake birkita Madeeha yake ba.. Ya sake gangaro da hannun sa zuwa karan hancin ta yana shafa shi.. Ya zuwa labbanta jajaye... Ya shiga zagaye su cikin wani salo mai chusa sakon da yake bawa jikin Madeeha.. "Komai naki me kyau ne.... Kuma abun burgewa ne.. Gashin ki.." Ya karasa fada yana shafa gashin ta bayan ya janye hular da ta saka . "Girar ki da suke a chike tamkar zasu hade...." Nanma ya koma kan girar yana shafa su.. "Hancin ki .. Tamkar ke kika zanawa kan ki.... Madeeha Allah ya miki tsarin halitta.. Ma shaa Allah.." Ya sanya nasa karan hancin yana gogawa akan na Madeeha.. "Labban ki .... Madeeha lips dinki na tafiya da ni.. " Ya fada yana shafa hannuwan sa akan labban na ta. Ji take tamkar ta shake shi... Ya cikata da tabe tabe da magana.. "Da nan da nan..." Ya fada yana mai nuni da abu mafi soyuwa da yake kauna a jikin ta.. "Ka bari..." Ta fada muryar ta a shake tana janye hannuwan sa.. Ya sake rungumeta tsam yana cigaba da cewa, "I'm so lucky to have you by my side today, tomorrow, and forever. You make my heart soar, my mind race, and my lips form a perfect smile. Madeeha!! here are a million ways to say how much I love you that I truly don't know where to start. .. I love you soo much." Yana kai karshe ya janyo bargo ya rufe su... Hadi da gyara mata kwanciya akan faffadan kirjin sa. Sai murmushi yake kamar sabon gaule. "Madeeha..." "Uhm.." "Wai yau ni Rayyan ni ne akan gado daya da muradin zuciya ta Madeeha.. A matsayin ma'aurata... Mun gama shagalin mu. Ga mu kuma manne da juna.. Alhamdulillah gaskiya ni'imar aure tayi.." Dariya ya so ya bataa. Ta dai daure kawai dan zuciyar ta baki daya a tsorace ta ke. Kar ya ce zai maimaita, Don dazun ma daga haka suka fara. Ta jima batai bacci ba. Sai da ta tabbatar shima baccin yake. Sannan ta hakura itama baccin ya kwashe tah.. Ko da gari ya karasa wayewa, Madeeha ta riga Rayyan tashi. Ta zame jikin ta ahankali ta shiga bandaki. Wankaa tayi na tsarki dana sabulu. Ta wanke bakin ta. Hadi da sake dauraye jikin ta da wani turaren wanka data gani na kamfanin turaruwan yerwa incense and more... Sunsuna fatar hannun ta tayi don jiyo kamshin da ke tashi daga jikin ta. Ta daga kwalaben da suke a jere su biyu daya an rubuta 'scented bath oil... Dayan kuma after bath mist.. Tana karasa kammalawa komai ta koma wajen drawer tana kallon kayan da zata saka. Wardrobe din baki daya kamshi take. Turaren wardrobe ne wanda ake sawa a kaya. Sai kuma Wanda ake fesawa na wardrobe spray dayan kuma wardrobe balls. Duk na kamfanin turaruwan yerwa incense and more.. Wata doguwar riga ta dakko ta atamfa da Tasha dinkin hijab gown. Tayi matukar mata kyau ta sanya ta. Ta tsaya agaban mudubi tana kallon kayan makeup din da akai mata jere da su. Kwalliya ba damun ta tayi ba. Ta shafa hoda sama sama hadi da zizara kwalli da shafa mai a lebe. Khumra ta janyo ta kamafnin turaren wutar yerwa incense and more ta bi jikin ta lungu da sako da ita. Kamshin ya tafi da ita sosai. Wani irin sanyi mai bada nutsuwa ne kawai ya fara tashi bayan ta shafa khumrar. A hankali Rayyan ya shiga bude idanun sa. Ya saka hannu ya shafo kusa dashi ko zai ji Madeeha. Bai san ta riga shi tashi ba. Ya mike daga kwanciyar da yake yana mika da addua. Ya janyo wayar sa ya kalli lokaci ya mayar ya ajiye. "Ina kwana?" Ta gayshe shi kanta akan mirror. "Alhamdulillah Madeeha.." Wayar sa ce ta fara kara... Ya janyo ta ya dauka yana mikewa tsaye "Yanzu? Okay ana zuwa." "Babe... Ko zaki budewa su Amal?" "Okay tohm.." Ta amsa shi dakyar . Ta janyo babban mayafin ta ta zura shi. Ta nufi kasan ranta fes. Suka sakarwa juna murmushi kafin su rungume juna cikin farin ciki. "Sis amarya.." "Na'am little sis..." "Ga abincin ku an kawo.. Ina Yaya Rayyan." "Yana dakin sa." "Allah sarki... "Ku shigo." "Wallahi sauri muke... Daga nan ma zamu je kai na su Ya Fareeha. Ki gayshe da Yayan kawai." "Toh zai ji." Ku gayda gidah." "In shaa Allah .." Bayan sun juya sun tafi ta rufe kofar ta juya ciki. Ji take inama itama ta bisu gidah. Numfashi ta ja ta sauke ... Ta ajiye abincin akan dinning. Tunowa tayi wayarta tana sama. Tana hawa suka ci karo agaban wani mudubi da ke da tsayi sosai na selfie mirror.. Har ya sauya kaya zuwa white. Yadin jikin sa da aikin dik farare ns. Zata wuce ya riko hannun ta, "Ina zaki?" "Wayata zan dakko.." "To dakko" Shigdwa tayi da sauri ta dakko wayar ta fito. Zata sauka kenan ya sake riko ta ya juyar da ita ta saitin mudubin ya dora kansa akan kafadar ta Suna masu kallon kan su ta cikin mudubin. Madeeha duk jinta take a takure. Rayyan ya daga bakin sa ya kai setin kunnen ta. Iska ya hura mata cikin wani salo na kwarewa.... Ya shiga magana ahankali wadda ita kadai take iya jiyo abunda yake cewa, "Dawisu sarkin ado... Farar mace alljyabbar mata... Haske maganin duhu. Zuma kike me zakin gaske.. sarauniya cikin masarautar zuciyata. Kyawun ki na haskakawa yana kore dukkanin wani duhu dake zagaye da ni... Kin zarce sauran mata... Ja gaba Ina biye da ke... Tuni kin sace zuciyar dan mutan garindau... Ina kaunar ki fiye da yadda alkalami ko baki zai fada." Yana karasa fada ya sakar mata kyakkyawar sunba a gefen bayan kunnen ta. "Su Amal sun zo?" Ya sake tambayar ta yana yawo da hannun sa ajikin ta. "Eh.. ta.. ta ma tafi tana sauri" Ta karasa fada tana dan janye hannun sa. "Muje mu yi having break fast. Kinji?" Gyada masa kai tayi. Meya kwan ya saketa kamat yadda take tunani. Sai ya riko hannunta ya sakko da ita daga saman tamkar wata karamar yarinya. Suka isa dinning area wajen abincin. Ya ja kujera ya zaunar da ita shi ma ya ja wata ya zauna yana sake binta da kallon sa da idanuwan sa masu jefata a tunani. "Madeeha.." "Uhm.." "I love you... Beyond words... Beyond your wildest expectations... Madeeha ... KI KULA NI mana kinji MALLAKIN ZUCIYAH tah...?" "Nagode." "Meye kin gode? No please .. Banason ki dinga acting irin haka Madeeha.. Dole muci soyayyar mu..Ki ban dama na shiga fagen dagar sarautar zuciyar Ki. Ashirye na ke da fafatawa da komai." Dariya zancen sa ya sata. Tayi murmushi kawai tana mai juyar da kanta gefe. Ya sake saka hannun sa ya jiyo da fuskar tata yana kallon ta, "Ki dinga kallo na idan Ina magana.... Madeeha dan Allah ko yayane ki dinga nunamun kauna ke ma...Please. ki kuma yafemun abisa tursasawar da nayi aka aura mun ke. Ki sani ba zan iya rayuwa idan ba ke aciki ba. Na kamu da wata irin kauna mai karfi da nake miki. Ba zan iya boyewa ba koda kowa agaban kowa nene... Kinji?" "Uhm." "Zaki bayani ne... Zan karasa cire wannan kunyar taki. Naga alama ban cire duka ba." "Kayi hakuri..." Ta fada muryar ta na rawa don bata shirya ba. Sarai tagano abunda yake nufi.. "To ki kalle ni..." Juyawa tayi ta kalle shi ta dauke kai.. "Na daga mkli kafa yau...Amma daga yau ki dena duake idanun ki daga kai na... Kaman wani dodo. Mijin ki ne nifa. Mijin ma na sunna da dubban mutane suka sheda daurin auren mu..." Dan mikewa yayi bayan ya karasa maganar. Ya saka hannu ya bubbude kwanukan abincin. Doya ce soyayyiya da kwai sai dankali da falafalan wainar kwai. Sai wata miya ta koda da bread da Nutella a gefen sa. "Me zaki ci." "Doya ta isheni." "Ki dena hora mun kan ki da yunwa..." Ya fada yana zuzzuba musu komai a plate daya.. "Saran ki rame ace mjin ki baya KULA da ke? Noo ba zata yiwu ba..." Yana karasa fada ya dauki plate din ya ajiye akan carpet din parlor. Ya koma ya riko hannun ta ya jata ya zaunar da ita akan carpet . Sannan ya dauko kofunan shayi da kayan shayi. "Yauwa... First breakfast with habibi ko ba zaki rubuta ba?" Ya bata dariya sosai. Tayi murmushi kawai tana jijjiga kai... "Toh mu ba sai mun fadawa social media ba.. Amma tabbas yau ne first breakfast with habibi. Ko ince first breakfast with habibty ana...." Haka dai ya shiga bata a baki tun tana kin karba dakyar har ta ware ya cigaba da bata tanaci yana hada mata da shayin tana sha.. "Oya feed me...ki bawa mijin ki abinci." Bayan ya gama bata yasa lalle shima sai da ta bashi yanata wani lumshe idanu. Bayan sun gama baku I daya... A tare suka nufi kitchen. Zata wanke kayan ya nannade hannuwa yana tayata "First washing dishes with habibi... " Dariya ta sake yi tana girgiza kai. Suka cigaba da wankewa har suka karashe Haka dai Rayyan ya cigaba da bin Madeeha ahankali da wayo, tsokana da kuma dabara har ta saki jikii da shi gaba daya ba kamar farkon kawota ba Hakama bangaren na Yazed da Fareeha.. Tuni dama su tin kafin aure suka daidaita kan su. Don haka gurzar soyayya suke kamar cin kwan makauniya.. Dukkan su amare da angwaye biyun sunyi fresh sunui bulbul da su sun murmure. Lamarin sai godiya ga rabbus samawati. Domin rayuwa ce Allah ya sanya musu albarka acikin ta.komai na tafiya daidaj a kuma tsare cikin nishadi da kaunar junan su.... MX WRITES✓✓ *_KI KULA NI!!_* _(MALLAKIN ZUCIYA)_ 💕 *_NA:_* _NANA HAFSATU_ _(MSS XOXO)_ _ZAFAFA BIYAR!!! 2023 PAID NOVELS..._ _AREWABOOKS: MSSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _PAGE : (55)_ _KARSHE/FINALE_ °°°°   °°°Sake nanata saqon da ta turo yayi. Ya mike da sauri har yana tuntube ya zura wayar a aljihun sa kai tsaye ya shige cikin gidan ta kofar baya.. Suna zazzaune a babban parlorn anata hira iya su matan..Iyaye da 'ya'yaa mata. Mazan dama ana kammala taron suka tattafi sai Rayyan kadai da ya kafa ya tsare yana jiran Madeeha su gama ta fito su tafi. Shiga cikin parlorn yayi bakin sa dauke da sallama.. Suka amsa baki daya. Ya sauke kallon sa akan Madeeha da ke gefen Hajiya Fadila tana matsa mata kafafun ta... "Ga dan yaye ga dan yaye... Rayyanu ga Rayyanu.." Hajiya Fadila ta shiga tafa hannuwa tana masa murmushi.. Karasawa yayi wajen Hajiya ya zauna ..Yayin da Idanuwan sa ke yawo akan Madeeha da ke kusa da Hajiyan. "Hajiya ta barka da yammaci... Mu sake gaisawa." "Alhamdulillah Rayyanu." "Allah ya kara miki lafiya Hajiya.." "Da imanin Allah.." "In shaa Allah da imanin Allah." Ya dan sosa kasan keyar sa da mukullin motar hannun sa yana murmushi kasa kasa, "Ke kun gama ne?" Madeeha tayi shiru bata ce komai ba... Hajiya Fadila ta sake cewa,da shi, "Ai dama jira na ke ka shigo ko na kira ka na sanar maka.." "Tohm Hajjaju makkatu na ... Me za'a sanar mun?" "Kaga da safe idan Allah ya kai mu bakin nan zasu zo. Can daga wani gari na daban. Kuma a goben idan Allah ya nufa zasu koma. Dan haka nace su kwana anan a hadu ayi aikin a fita kunyar zumunci... Nasan dai dukan ku ba matsala ko kuwa kana bukatar ta koma?" Yayi saurin girgiza kansa yana cigaba da sosa keyar sa ahankali.. "Ba matsala Hajiya... Ta shekara ma." Suka saka dariya baki daya. Kasan zuciyar sa kuwa wani kululun bacin rai ne ya tsaya masa.. Ya juya setin Madeeha ya dankara mata harara.. Tayi murmushi tana sunkuyar da kanta kasa. Bai wani jima can ba ya mike yana cewa, "Toh Hajiya zan tafi.... Allah yasa ayi taro lafiya a gama lafiya." "Aamin Aamin dan yaye... Allah ya maka albarka kaji?" "Kwarai Hajjaju na... Hajjaju makkatun.. Ki dade kiyi karko... Makiyan ki fadawan ki." "Zancen ka haka yake Rayyanu. Allah ya shi albarka Amin." "Aamin Hajjaju na.." Mikewa yayi ya yiwa sauran yan parlorn sallama ya fita. Hajiya Fadila ta dubi Madeeha tana ce da ita, "Ki mar rakiya mana." "Toh kakus.." Mikewa tayi ta bi bayan sa alokacin kuma har ya karasa wajen motar sa ya jingina da ita... Kasan leben sa na cikin bakin sa yana ciza ahankali. Tunda ta ke takawa wajen sa yake bin ta da kallo tamkar zai mayar da ita cikin idanun sa saboda tsananin yadda yake tafiyar da idanun sa akan ta. Ya zube mata su ko kyaftawa bayayi. Tana zuwa ta ja gefe ta tsaya kanta a kàsa can ta daga idanun nata ta sauke akan sa. shi dinma itan yake kallo. "Bakada lafiya ne?" Ta tambaye shi tana guntse dariyar da ke neman kwace mata "What's wrong? " Ta sake tambayar sa tana dan kai hannun ta saitin fuskar sa. "Wai yarinyar nan kin dauka bansan tsokanata kike ba? Allah zan iya daukar ki na chusa ki cikin mota mu bar garin nan tamkar yadda aboki na Zayn ya kwance akan soyayyar da yake yi wa waheedah .. Domin ita din FARHATAL QALB dinsa ce...Madeeha kinji yadda nake ji na kewar ki da zanyi ma kwana daya kawai?" Ta girgiza masa kanta. Gefen zuciyar ta na tausaya wa Rayyan din.. Ya matsa kusa da ita ya kamo hannuwan ta ya sanya acikin nasa yana murza su ahankali.. "Kamar yadda Zayn waheedah ta zamar masa MALLAKIN ZUCIYAH., Ke din FARHATAL QALB na ce Madeeha. KI KULA NI.. ko zan samu sassauci da rangwame, Zan so kiyi koyi da DALAAL matar hafezullah domin ita din aminyar dijama yar jarida ce da ta tattake duk wasu makiya da ke cikin MASARAUTAr basannabas... Ki zamo KIBIYAR AJALIn tarwatsa duk wani tsaiko da zai raba tsakanin mu...a zance na duka babu hawa doron IGIYAR ZATO..Nasan zaki ta mamakin shin menene wannan SO DA ZUCIYA daya ne? duka biyun na ke miki Madeeha ... " Kasa cewa komai tayi... Ya samu kansa da riko ta jikin sa ya rungume ta tsam tamkar za'a kwace masa ita "Ina kaunar ki Madeeha.. yanzu haka zaki bar ni na koma gidah na kwanta ni daya?" "Allah kayi hakuri .. Kwana daya dai nayi na dawo." "Anything for my baby.." Sun dan jima a rungme tukun sannan Madeeha ta zare jikin ta da sauri, "Allah ya kai ka lafiya ya tsare mun kai... Cikin aminci da kariyar sa." "Allahumma Aamin baby na.." Sake janyota yayi da sauri ya rungumeta tsam a jikin sa... Dukkanin su suka sauke zuciya.. Ya dan saka baki ya ciji kunnenta kadan... Ta saki yar kara... Yayi nasarar kai bakin sa kan nata yana kissing dinta ahankali... Yayinda hannuwan sa ke zagaye cikinta da kugun ta.. "Madeeha... Ya kamata na kara sanar miki da kewar da zuciya ta da gangar jikina zasu yi akan ki... farkon sallama cikin salamar samun sa'a da murnar kasantuwa cikin dausayin ni,imar sanyin murmushin labban bakinki... Idan sautin zancena zaiyi furucin gaisuwa agareki yazama dole na tunkari gagarumin murmushin fuskarki hakan shine zai tabbatar da nutsuwa acikin ruhina zahirin zallar son ki shine yake addabar ruhina shiyasa zuciyata ta kuduri aniyar taimakon ruhina wajen isar da sakona agareki... Ina kaunar ki, irin kaunar da bata yankewa.." "Rayuwata ta kasance rataye cikin tarkon soyayyarka, ka dana kuma ya kama ni. A dukkan lokacin da na kalli kwayar idanuwanka, na kan ji wani shauki mara misaltuwa. Ina son ka mima sosai..." Ta fada masa tana sake kwantar da kanta akan kirjin sa.. "Tohm Allah ya miki albarka... Ya kara mana kaunar junanmu." "Amin Aamin." "Zan kira ki video call anjima in shaa Allah kinji habibty?" "Tohm masoyi na... Allah ya kai mu ya baka Iko" "Aamin Yaa rabbi.." Sake kai masa sumba tayi a gefen kumatun sa. Ya saki murmushi mai kawatarwa hadi da yi mata wata sunbar a goshin ta da karan hancin ta. Tamkar ba zasu rabu ba. Dakyar ta yakice shi ta bude mota tasa ya shiga sunata dariya ya ja motar yabar gidan har ya fita bata dena kallon sa ba tana murmushi. Sannan ta koma cikin gidan suka cigaba da tsara yadda komai zai kasance na taron karbar kayan.. Sai wajajen daya na dare saura suka kammala kintsa komai. Madeeha ta wuce dakin Nabeelah inda zasu kwana itada Fareeha. "Wai har kin kwanta?" Madeeha ta cewa Fareeha dake kudundune a bargo ta chure waje daya. "Wallahi rabin rai na gaji. Bacci nake ji." "Ba zakuyi waya da Yaya Yazed ba?" "Ke rabu da shi rigimar sa ta isa. Fada mukayi dazu." "Ba ruwana baa shiga fadan ku da Yaya Yazed." "Allah kuwan kinsan su sai a hankali." "Hm wallahi . Haka na lallaba nawa dan rigiman ya tafi. Amma yace zamuyi waya." "To ni dai karku tashe ni. Bacci nake ji. Don na kashe wayata ma." "Toh ranki ya dade. Tuba muke." Madeeha ta koma karamun parlorn baranda ta zauna. Ba dadewa kuwa Rayyan ya kira ta . Ta dauka suka fara magana suna kallon juna kasancewar ta WhatsApp vid call ne. "Ina cikin kewarka, ina cike da ɗaukin son ganin Ka, a cikin kowace rana ka fita aiki ko zuwa unguwa, son ka na lunkuwa a cikin zuciyata, fiye da yadda fatar bakina za ta iya furta hakan..." Rayyan ya saki murmushi.. Sanye yake cikin singlet da wandon bacci. Haka zalika itama ta saka rigar Nabeelah ta daura zani... Ya saka hannu yayi blowing mata kiss kafin yace, "Madeeha, Samuwarki a rayuwata ne ya koyar da ni har na san zahirin siffa ta so. Sai bayan da muka yi aure na ƙara fahimtar soyayya ta gaskiya. Ina fatan mu kasance a tare da juna na tsawan rayuwa har zuwa gidan Aljanna. Ina matuƙar Son Ki matata. Amma a lokacin da kika dawo gida za ki ƙara tabbatar da hakan. Hmm! Ina nan cike da zumuɗin son dawowar ki don cin girkinki mai daɗi.Kin zarce shiga kinkai bangon kurewa acikin jerin yan matan dake takama da kyau shiyasa Idona baya gajiya da kallonki ayayinda murmushina yake bayyanuwa alokacinda nake kallonki halittarki ta tsaru kin kware wajen Iya furta zancen bakinki Yaya rayuwa zata kasantu idan har banyi tozali da murmushin fuskarki ba bude Idanuwanki kidubeni tsaananin sonkine ya addabi ruhina dukkan rayuwata tatafi akan tsarin daidaituwar yawan begenki.." "Mijina kai ne abun alfaharina da kuma 'ya'yana in shaa Allah, Zuciyata na yin haske a dukkan lokacin da muke tare, na kan shiga damuwa idan ka nesanta da ni. Duk da ka zamo MALLAKIN a amma zan so ka kasance mai kare min kanka daga harin da sauran mata zasu ke kawo maka a duk inda kake.... I love you pass my mind beyond my soul baby na" Rayyan ya sake sakin murmushi hadi da gyara kwanciyar sa. Ya karo hasken screen din wayar ... Cikin lumshe idanu da jan kasan leben sa cike da muryar nishadi mai tattare da kauna yace, "Kizo guna muzauna a daren yau cikin rayuwa.. Mafi Inganci nidake, Bazamu rabeba komai.. Wahalar zaman rayuwar duniya bazan chanja alakata da keba. In shaa Allah..Yanayin rayuwar duniya cikin hikimar tafiya da al,amurran yau da kuma gobe kullum Ina kara tozali da sabon sonki wanda yake shiga acikin raina adukkan lokacinda Idona yake kallon ki ..No matter how many years pass by in our marriage, there will be two moments when I will like to be with you – Now and Forever! Love you, my sweetie..." "You have colored my life with the beautiful colors. You are the best hubby in the world. I feel so special when you care for me and love me. My prayers are always with you, and you will be safe all the way. I Love You.." " I love you most." "I love you more ." "I love you mostest.." "Wallahi ba wata kalma mostest zaka mun wayo... I love you beyond words." "Eh kalmar masoyace... I love you beyond more, beyond your expectations...." Madeeha tayi murmushi tana hamma. Cikin murya mai dankare da son yin bacci tace, "I'm sleepy... Kaji love?" "Uhm uhm... Ki bari mu kwana a haka please." "Allah bacci nake ji... Haba baby boo." Rayyan yayi rau rau da idanun sa. Cikin murya kasa kasa yace "Toh shikenan... Zan barki ki bacci on one condition." "Ina saurara." "Zaki biya bashin yau.... Kingane ai " Madeeha tayi murmushi kawai tana girgiza kai, "Bad boy.." ta fada a hanklai tana masa gwalo "Allah I'm crazy for you.." "Oh really... Toh baby.. Nyt Nyt.. Allah ya tashe mu lafiya." "Wait." "Ya akai?* "Ki ban kiss.. Muah.." "Muah.." itama ta masa blowing kiss . Dakyar dai suka kashe wayar Madeeha ta koma daki ta kwanta. Ya yinda shi kuma Rayyan ya kasa baccin ya dauki hotunanta yana ta kalla.daga karshe ya mike ya dauro alwala yayita yin sallolin dare.. Bayan an kawo kayan Nabeelah da sati biyu akayi shagalin bikin ta aka kaita garin Kaduna unguwar malali GRA.. Cikin sati biyun nan abubuwa da dama sun faru na farin ciki. Madeeha da Fareeha duk an musu gwaji suna dauke da juna biyu. A kuma watanne ummy da Junaid da su Hajiya Fadila suka tafi kasa me tsarki. Basu dawo ba sai da azumi ya rage saura kwana ki goma ya wuce. Alhamdulillah shine kawai abunda zaa ce. Domin rayuwar su baki daya ta sauya ta tumbatsa ta yalwatu da farin ciki marar misaltuwa. A kuma watan ne bayan sallah akayi bikin Junaid da Mari wacce tun tuni sunanta ya koma na ainihin yanka mariyatul qibdiyya. An samawa junaid din babban aiki me albashi me tsoka. Dukkanin abubuwan da su kawu Ashiru suka musu basu manta da su ba. Suka sake jansu a jiki suna bin su da tarin arzuka me tsoka. Hakama dangin su ummy da su alhaji Harith suna aikawa da kayan abinci da kudade fal zuwa kauyen na su. Sannan kuma Kai musu ziyara lokaci zuwa lokaci. Hakama malama Asabe da yaranta baki daya suma ummy tana musu abubuwan arziki bata manta da alkhairin da suka mata ba abaya ba. Da su da su Innarajo da ke kauyen rafin kanya Toh haka dai lokacin yayita ja kwanaki mata shudewa rayuwar nata gudu. Ranar wata asabar da damuna Allah ya sauki Madeeha da samun haihuwa Yan biyu duk maza. Da yamma kuma tamkar almara Fareeha ta haifo nata yan biyun duk mata ita kuma. Hajiya Fadila da kanta ta sa aka dakko su daga asibiti bayan an sallame su aka kawo su bangaren su da Ummy. Dangi suka dinga dafifi agidan ana zuwa barkar ganin yaran. Ranar suna yaran Madeeha suka ci sunan Alhaji Hydar da kuma Alhaji Harith. Ita kuma yaran Fareeha daya aka sanya mata sunan mahaifiyar Yazed. Wato Hajiya Ruwaida. Daya Kuma aka sanya sunan ummy wato Hadiyyah. Anci an sha an Kuma gyatse ranar suna . Kudi yayi kuka ranar domin komai na masu hannu da shuni akayi harta abubuwan rabon da aka rarrabawa wadanda suka halarci liyafar taron sunan. ====== A hankali ya shiga dakin bayan ya saka masa mukulli yana sanda ya dubi babban gadon yaran na su blue color me hotan mickey mouse suna ta baccin su... Ya haye kan gadon da Madeeha ke kwance bacci ya dauke ta. Jikin sa har rawa yake ya yaye bargon ya maye gurbin sa. Cikin baccii take jin motsin abu ajikin ta. Ta farka da sauri zata fasa ihu a kidime yayi hanzarin saka hannuwan sa ya kulle bakin nata. Kafin ya maye gurbin hannun da ya saka da labban sa. Sai da ya tabbatar ya aika mata da sakon soyayyar sa sannan ya zare yana duban ta ahankali ya narkar mata da idanuwan sa tamkar zai mayar da ita ciki don kauna "I love and miss you soo much matata. An ya zan bari kiyi arbain dinnan kuwa?" Madeeha tayi murmushi tana dan daga kai tana duban gadon su baby Hydar da suke kira da Sudeis dayan kuma Alhaji Harith suna kiran sa da Maher. "Wai bakya so na ne yanzu?" "Meya faru?" "Naga gaba daya bakya tani. Na shigo yanzu na sato hanya kuma Ina gaya miki zuciyata kina faman kallon su." "Kishi kake da su ne?" "Ba zanyi kishi da su ba?" Ya fada yana yamutsa fuska Madeeha ta fashe da dariya tana girgiza Kai "Daddyn su kenan." "Daddy? Wa? " "Kai dai.." "Haba love. Ya baby dinki ya koma daddy dan Allah ki bari." "Allah ka zama daddy ga biyu nan ka ajiye" Ya juya ya dube gadon yaran yana turo baki cikin shagwaba, "“Even the silent moments we share together have the power to drown all of life’s chaos. That is why we make a great team, honey. Baby na, You are a special gift from the heavens. Your smile warms my heart and your presence makes me whole. I love you, today and forever! Matata! My permanent relationship status – taken forever by the most gorgeous woman in this universe. Love you die... You are the iron in my shield, the wind in my sails, ..KI KULA NI!! kinji MALLAKIN ZUCIYAH tah...?" "Ummm" Ta fada tana juya fuska gefe. Rayyan ya sake dawo da fuskar data juyar ta sake juyar da jikin ta gaba daya . Ya kira sunanta taki amsawa. "Shikenan Allah ya baki hakuri... Na tafi. Zan dawo idan kinyi kwana tamanin. Ki kara arbain akan wacce zakiyi." Ya mike kenan zai tafi tayi dariya hadi da saurin riko shi ta rungume shi. Hannun ta daya tana shafa bayan sa tace, "Na isa na 'KI KULA ka? Kai ne MALLAKIN ZUCIYAH tah...Your love is a soft breeze, bending me gently, refreshing my soul. You are my cup of tea, and your love is a spoonful of sugar. I can't wait to drink you in. I am the luckiest of all humans.Miji na, When you look into my eyes, I see pure, beautiful love. My heart overflows with joy. I’m so blessed to be loved by you, handsome. y..... Bai bari ya karasa jin kalaman nata ba. Ya hade bakunan su waje daya yana sumbatar ta cikin kwarewa da nuna kauna agareta marar iyaka........ ALHAMDULILLAH!! _DUKA DUKA ANAN NI NANA HAFSATU ZAN DIRE ALKALAMIN RUBUTU NA...ABUNDA NA RUBUTA NA LEFI, SABO, KO KAUCEWA INA FATAN ALLAH YA YAFEMUN DA MASU KARANTAWA BAKI DAYA... ABUNDA NA RUBUTA DAI DAI NA FADAKARWA ALLAH YA HADAMU A LADAN DUKA...AMIN_ _WADANDA SUKA SASSAYI KAYAN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE... ZAFAFA NA MIKO GAISUWA MAI KIMA.. MUNA GODIYA KWARAI DA GASKE... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRIN SA AMIN.._ _MASOYAN ZAFAFA ALLAH YASA MUYI IBADAH KARBABBIYA AMIN...MUMGODE DA SAYAN ZAFAFA A KODA YAUSHE.. ALLAH YAKARA BUDI AMIN.._ _SAI ZAFAFA NA GABA... IDAN MAI DUKA YA KAI MU, AAMIN.._